*💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* https://chat.whatsapp.com/DDx0uafxUz28rcv9HDWzR0 Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 1* 💖الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر💖 London United Kingdom Wasu haɗaɗun samari ne zaune awani katafaren palo mai girman gaske,Mai ɗauke da manya manya sofa set 2,launin Brown da ratsin milk, gawasu triple staircase ɗaya ta bangaren hagu ɗaya bangaren dama ɗayan kuma a tsakiya daga gefe kuma wani haɗaɗen table ɗin chin abin chine, ga wata makekiyar Tv a gefe guda,palon yaji komai da ake buƙata dan in nache zan tsaya zayyana muku ha'ɗuwar palon nan tofa sae mukare littafin nan a palo kawae, kae dakaga wajen kasan baƙara min dukiya aka narka awajen ba,"zaune suke,shiru ba mai magana " kowa da abin dayake fuskar nan tasu kuwa tamkar an aiko musu da sakon mutuwa " gasu kyawawa sosai kamar larabawa Farare ne sosai dukkan su kamannin su ɗaya kallo ɗaya zaka musu kagane yan uwan juna ne amma biyu dake zaune a saman sofa mai zaman mutun 2 nan,sunfi kama da juna sosai dan kuwa kamar an tsaga kara, haka suke suna da dogon hanchi sosai, ga manya manyan ido sai dai abun mamakin kowa dakalar idansa biyu daga chikinsu dake zaune saman sofa guda kwayar idansu ash colour ne biyun dake gefe kuma idan nasu light green ne shikuma ɗayan idan sa baki ne, ga idon nasu manya manya " ga ɗan karamin red lips, ga lallausan bakin saje kwanche a guskar su, sai dai uku daga chikin su gemun su bai da tsawo sosai san nan kuma suna da gashin kai mai tsawo har baya kamar mace. "wani haɗaɗen saurayi ne ya sauko daga staircase ɗin tsakiya yana faɗin haba DON yabaku'shiryaba Aryan Aiman yusuf Ahmad me kuke jira (nikoh nache daman wayannan turawan sunajin hausane) ɗago ido DON yayi "wadda shi idansa ya kasanche light green ne,yana faɗin "shirin zuwa in kuma Khalid,Akule khalid yace "shirin zuwa Nageria mana ko kun manta gobe za'a ɗaura auren hisham,mike DON yayi yana faɗin "bazanje ba nikam san nan yanufi saman stair ɗin ban garen hagu,da sauri khalid yajuya daniyar yasha gabansa,Yusuf yamike yarike sa, a'fusache khalid Yajuyo yana faɗin "yusuf kasakeni " Yusuf ya ɗago ido shima dai idan nasa light green gasu manya manya masu kyan gaske yache "aa khalid bazan sakekaba kafasan kokabishi ba chanza magana zaiba saidaima kubata,yakamata ache idan dasabo kasaba ɗan kasan, yaya prince fa idan yayi magana to yayine baya chan zawa, shiyasa muka chanza masa suna daga prince Safras muka maidashi DON, dan in yayi maganafa it's done angama baya chanza wa "pls yusuf ka kyaleni wlh yau kam dole DON, ya chanza magana haba dan allah ai kobazaije bikin kowaba dole yaje na hisham, saboda tare muka taso gaba ɗayan mu, dukkan mu abu ɗaya'ne chewar khalid "ɗaya daga chikin matasan dake zaune saman sofan ne yamike yache "to ni ma dai ba zuwa zanyi ba, yana gama fadin haka yajuya yanufi stair ɗin ban garen hagu "a fusache yusuf yajuyo yana binsa da kallo yace what wae Aryan meyake damun kune "ɗaya daga chikin su'ma yasake mikewa yana faɗin to dai kunsan tsakanina da Aryan, babu ban ban chi, idan yayi abu, nima zanyi idankuma bai yi'ba nima bazan yiba, dan tare aka haife mu kuma tare muke komai, yana kaiwa nan ya juya shima yanufi stair ɗin bangaren dama " kwashe wa da dariya Ahmad yayi, yana fadin amma Aryan da Aiman yan iska'ne wlh anafaman kashe wutar da DON yake kokari kunna'wa su kuma zasu kunna nasu. "akule yusuf yache kaikuma Ahmad menene hakan to ae wan nan ba abun dariya bane,ae ko zakuyi'wa, kowa irin wan nan rashin mutunchin tofa banda hisham, kar'kamanta fa tare muka taso, tare mukeyi duk wani abun daza muyi komai namu iri'ɗaya duk da iyayen mu ba ɗaya ba, katashi muje mushawo kan DON tukunnan muje musamu yaya Aryan, dan shine matsalar idan yache zaije tofa Aiman mai sau'kine, dan shi duk abun da Aryan ya aika'ta shima ae'katawa zai yi " kama hanyar tafiya khalid yayi yana faɗin wlh yau DON ya batamin rai haba dan allah " da sauri Ahmad ya rufe'masa baki da hannun sa yache ya isa yanzu dai muje mushawo kansu dan sulhu muke nema dasu ba faɗa ba "faɗa masa dai chewar yusuf " haurawa saman stair sukayi wani katafaren hadadde palo suka shiga " palan ya tsaru iya tsaruwa komai na chikinsa farine tas harta labulayen suma farare ne tas ga manya manya sofa set ɗaya gawani makekiyar plasma TV dake gefe,babu kowa a palon sae karan AC dake tayi, kai tsaye suka nufi chikin betroom ɗin,"subhanallah tsarki ya tabbata ga ubangiji jama'a ninaga aljannar duniya,manya manya sofa set ne,set 1 ga wani ɗan karamin table a tsakiya,gefe guda kuwa wani katafaren gado wadda ko mutun 10 zasu iya kwan chiya a kae, daga ɓan garen hagu kuwa kofar dressing room ne,sae kofar toilet kusa da dressing room ɗin, betroom ɗin ya tsaru'ne sosai idan nache zan tsaya zayya no muku tsaru war batroom ɗin nan to zamu kwana mu wuni bamu gama ba"kwanche DON yake akan katafaren gadon'sa dake shin fiɗe da white bet shit,kwan che yake ya miƙe kafar'sa har tawuche gadon tsawo,ya chire rigar sa faffaɗar kirjin nan nasa abuɗe ga wani gashi dark black mai tsantsi kwan che a kan faffadar kirjin nasa, damtsen hannun nan nashi kuwa tamkar zasu fashe,saboda karfi, kamar wani sa'daukin yaƙi,"yana'jin shigon war su Khalid amma ko kallan inda suke baiyi ba yusuf ya wuche wajen courting ɗin yasa hannu ya yaye,wata kofar glass ne ya bayyana awajen daga chikin daki kana kallan me a wajen,wajen shaƙa'tawane mai dauke da runfa da kugeru awajen da wata table a tsaki yar kugerun, agefen kuwa wani dan karamin pool ne mai kama da baf ɗin wanka, yana ɗauke ta sky blue ruwa "DON pls katashi muna'san magana, da kai ne chewar Yusuf" shiru DON yayi kamar baiji su ba "hayewa gadon Khalid yayi,yana faɗin pls prince katashi mana, ko kallan inda suke DON bai yi'ba bare su sa ran zai amsa musu, "haba big bro dan allah to imma bazaka tashi ba,pls kaba mu amsa dan awan nan karan ba shiru muke san kayiba, kanaji koh chewar yusuf " DON dae bai tanka su ba "a fusace Ahmad yace look DON dan Allah kar ka che bazakaje bikin hisham ba wlh idan kayi haka baka kyauta ba,kasani hisham fa jinin mune " dogon tsaki DON yaja atakai che yace in kungama zanchen naku saiku fita kubar'min ɗaki, dan kuna damuna wlh " afusa'che Khalid yafara magana wlh bazamufita mu zakawa iskan'chi to barikaji dole kaje bikin hisham, in bahakaba sai dai kazaba ko,mu kokuma ka kasanche kai kadai "a'takaiche DON yace ae daman ni ka ɗae nafijin daɗin rayuwa "haka kache koh, baisake che musu ko uppan ba haka sukayita surutun su har suka gaji sukamike suka fita suna fita " DON ya daukoh wata remot ya saita'ta saitin kofar dakin ya danna remot din jikake lok lok kofar tana kulle kanta,ajiye remot ɗin yayi yajuya yana fiskantar wajen shaka tawan, Su yusuf kuwa suna fita dakin, DON ɗakin, Aryan suka nufa wani ɗan corridor suka bi ɗan tafiya kaɗan sukayi suka shiga palo Aryan, komai na palan iri ɗaya ne dana DON sai dai na Aryan ash colour ne babu kowa a palo kai tsaye betroom ɗin sa suka nufa,da sallama a bakinsu suka shiga, Aryan yana zaune yana aiki a laptop shikuma Aiman na kwanche yana latsa waya " chikin ladabi da neman sulhu yusuf yafara magana wai me hakane bro,baikamata muyiwa hisham haka'ba,pls kar kuche baza kuje ba " daga Aryan har Aiman ɗin ba wan da ya tanka yusuf " akule yusuf yakuma chewa pls wai meyasa ku keyin hakane dan Allah " yusuf idan fa yaya Aryan ya yarda zaije nima wlh zan je, amma in bazai jeba takin takalmi babu inda zanje nima chewar Aiman " juyo Yusuf yayi yana kallan Aryan da ko kallan in da suke su bai'yiba bro dan allah kar kache bazakaje ba' dan wlh ko bazakaje bikin kowa ba ya'zama dole kaje na hisham dan kuwa hisham yazama tam kar jinin mu ya'zama tamkar ɗan uwan mu,a'fusache Aryan yajuyo' yana faɗin "kasan dai bani da yayan daya wuche DON koh to ko bikin shi ake bazan jeba " a'fusache khalid yache wai meyasa bakuda hali mai kyau ne dan allah, daurin aurefa kawai zakuje,"shiri Aryan yayi bai sake tan kasu ba yachi gaba da aikin sa " yusuf kuwa kallan Aiman yayi yace bro zo muje waje muyi magana palon suka fita, yusuf yayita lallaɓa Aiman har ya yarda zai bisu "kowa ya nufi ɗakin sa dan shirin tafiyar, shir'yawa sosai sukayi suka fito suka haɗu a babban palo,"to bari na tambayo mana Aryan sae muyi using jet nashi koh chewar yusuf ya karisa maganar yana hayewa stair ɗin yanufi dakin Aryan, a kwanche ya same sa yana latsa waya, harara Yusuf ya wunga masa kafin yache zamuyi anfani da jet naka "batare da ya kalle'sa ba yache adawo lfy " juyawa yusuf yayi yafito, yasa mu su Khalid a palo suka jera zuwa waje motochi 4 suka ɗauke su zuwa Airport, Khalid Yusuf, suka shiga mota ɗaya Aiman Ahmad suma motar su ɗaya, saura moto chi 2 kuma sojoji yaran Yusuf ne a chiki, a jere motochin suka chera da matsakai chin gudu suka miƙi hanyar fita daga gd, da sauri security dake bakin gate suka wan gale katafaren gate ɗin, a hankali suƙa danna han chin moto chin waje,suna fita su ka karawa motochin gudu, sosai suke sharara gudu chikin kan kanin lokachi suka isa Airport, suna isa suka tarar an gama shirya komai su ka ɗai ake jira su tashi, basu wani ɓata lokachi ba suka fito daga motochin,suka nufi jet ɗin Aryan suka shiga suka zauna ba wan da yache da ɗan uwan sa kala kamar an musu zuwa dole karfe 7 na safe jirgin nasu ya ɗaga suka lula a sararin, sama'niya sai babban birnin tarayya Abuja Nigeria Jirgin su na sauka a Airport na Babban burnin ta'rayya, dan kara dan karan motochi masu numfashi ne sukazo ɗau kan su, wan ɗa a'kallah yawan motochin zasu kai 8 ga kuma motochin 5 na sojoji abaya " wasu jib ga jib gan sojoji guda 4 ne suka diro kasa daga samar motar su fiskar sun nan babu annuri ko kaɗan riƙe suke da manya manya Gun a hannun su, su na takawa irin takun jaruman maza,suka nufi su Yusuf, da sauri biyu suka tare bayan su biyu kuma suka tare gaba, Yusuf kuwa sae taku yake kamar wani sa dauki,har suka karisa wajen motochin,da sauri sojojin dasu gaban su suka fara buɗe musu kofar motochin, Khalid da Yusuf suka shiga mota ɗaya Aiman da Ahmad kuma suka shiga mota ɗaya,hannu sojojin suka ɗaga suka sara wa Yusuf san nan suka rufe kofar motochin,da gudu suka juya suka nufi nasu motar, sauri sauri suka motochin key, da matsakai chin gudu suka bar Airport ɗin,suka miki shin fi ɗadɗiyar titi gudu suke shararawa sosai har suka kusa chikin anguwar wuse 2 bakin wani katafaren gida na alfarman kae kaga ganin gidan kasan ya tsaru,suna karisawa bakin gate ɗin suka rage gudun motochin nasu, wani soja dake zaune kan plastic chair ne ya taso da sauri ya wan gale musu katafaren gate ɗin, kusa motochin chikin gida sukayi kai tsaye parking space suka nufa suna kashe motochin sojojin suka fito da sauri suka buɗewa su Yusuf kofar motar, a nitse suka fito,jingina da jikin motar Yusuf yayi yana bin gidan da kallo,gidan part 4 wani saurayi ne yafito daga ɗaya daga chikin part na gidan ya nufo su Yusuf yana ɗan murnushi, da sauri ya karisa wajen yayi hugging na Yusuf yana faɗin Wellcome,my brother's bai jira amsar Yusuf ba yasake sa yabi su Khalid ma ɗaya bayan ɗaya yana hugging nasu, bayan yagama hugging nasu ne ya dawo da kallan sa kan Yusuf yana faɗin,"Yusuf DON da Aryan basu zo bakoh "sorry hisham Yusuf ya faɗa yana ɗan sosa kai, murmushi hisham ya ɗanyi yana faɗin bismillah muje chiki,gaba yayi suka bishi a baya,part nashi suka nufa,a haɗaɗ'ɗiyar palon sa suka zaune, shiru sukayi ba mai magana dan duk kansu ba masu yawan surutu bane almost 15 mnt Yusuf ya katse musu shirun da chewa, " Hisham ana gama daurin aure nanfa, zamu wuche kano,da sauri Hisham ya ɗago yana faɗin "haba yusuf sai kace ko rin ku ake dan Allah kun fa San ni bani da wani friends Sai ku taya kuke san naje wajen dinner ba friends, "aa Hisham tun dana che maka ana ɗaura aure zamu wuche tofa sai mun tafi,dan kuwa mu iya ɗau rin aure kawai mu kazo "nasani Yusuf amma pls ku bari sae gobe ku wuche,mikewa Aiman yayi yana faɗin "yau zamu tafi ba sae gobe ba kuma karfe 4 dai dai zamu bar garin man ko an daura auren ko ba a daura ba yana gama faɗin hakan yanufi waje, girgiza kae kawai Khalid yake, shiru Hisham yayi dan kuwa yasan ko me zai che musu bazasu tsaya ba tunda su kache yau zasu wuche tofa ba abun da zai hana su tafiya,dan duk chikin su ba mai magana ya sauya in sun yi magana sun yi ne ba chan'ji,shiri suka zauna palon ba wan da yasake chewa ko uppan Aiman kuwa yana fitowa waje kai tsaye inda sukayi parkin na motochin su yanufa, da gudu ɗaya daga chikin sojojin dasuka zo dasu ya nufo shi buɗe masa mota yayi,Aiman yashiga ya zauna,ya zuro kafar sa waje ya chiro wayar sa yana latsawa, gefe sojan yakoma ya tsaya yana jiran permission su tafi almost 20 mnt yana zaune yana latsa wayar sa, ɗago kai yayi zai yiwa sojan magana sai wayar sa tafara ringing,bin screen ɗin wayar yayi da kallon ganin sunan Aunty Mardiya che ya sashi jan dogon tsaki,har wayar ta katse bai ɗaga ba kira na 2 yasake shigowa, tsaki yakuma ja kafin yayi picking call ɗin ya kara wayar a kunne yana faɗin hello, daga ɗayan ɓangaren "Aunty mardiya tace hello Aiman ykk " daure fuska yayi kamar yana gaban ta yace lfy ykk " ina lfy wai da gaskene kun shigo naija "eh mun shigo sai akayi yaya "to dan Allah za kuzo gida na,tsaki yaja kafin yace "wai meyasa kekam Aunty mardiya baki da wata matsala ne arayuwan ki kedai burin ki kawai a zo gidan ki, kin dai san baza mu zoba "dan Allah Aiman ka daina faɗin hakan kaji pls kuzo mana koda 5 mnt mu gai sane kawai,ni kasan da za abar ni nazo na gan ku wlh da zanzo,duk da niche babba " Aunty mardiya sai anjima kuma baza mu zoba yana gama faɗin haka ya katse kiran, ɗago ido yayi zai yiwa sojan magana idan sa ya sauka kan wata budurwa dake tsaye a kusa da mur fin motar kawar da kan sa yayi kamar bai ganta ba, chikin ran gwaɗa ta karaso gaban sa ta kashe murya tana faɗin "aslm ykk, tam kar bai san da mutun awajen ba, sake matsowa tayi kusa dashi sosai har kamar zata taka masa kafa "tace sunana Zubee,kuma ni babban kawar amarya che nasan kaima kana ɗaya daga chikin friend ɗin ango Ko,shiru Aiman bai ko kalli inda take ba bare tasa ran zai amsa mata, sake kashe murya tayi tana faɗin haba ƙyaƙkyawan saurayi inama magana kana share ni me yayi zafi kodai ban maka bane, "wani tsawa ya mata leave this place, jin hakan yasa sojan ya karaso wajen da gudu ita kuma zubee tsabar tsorata sai da jakar hannun ta ya faɗin jiki na rawa ta duƙa kasa ta ɗauki jakar da gudu tabar wajen,a fusache yabawa sojan umarni daya shiga motar yaka sutafi, da sauri ya shiga ma zaunin driver shi kuma Aiman ya mai da kafar sa chikin motar ya rufe marfin motar da sauri sojan yama motar key yaja suka nufi gate security suka gan gale masa gate ɗin ya danna han chin motar waje gudu yake shararawa sosai"oga ina muka nufa sojan ya tambaya yana kallan face ɗin Aiman ta chikin miro " hotel Aiman ya bashi amsa a takai che gudu sosai sojan ke shararawa da motar chikin kan kanin lokachi suka isa wani katafaren hotel, horn yayi a bakin gate ɗin mai gadi ya wan gale masu gate ɗin, a hankali ya kusa motar chikin hotel ɗin parking space nasu yanufa yana kashe motar yafito ya buɗewa Aiman kofar, a nitse ya zuro kafar sa waje kafin yafito gaba ɗaya, chiki reception yanufa sojan na biye da shi ɗaki ya kama ya karɓi key yawuche, shiga chikin ɗakin yayi shikuma sojan ya tsaya a bakin kofar ɗakin, a gurguje yanufi toilet yayi wanka yafito ɗaure da towel yanufi waje, sojan na tsaye a bakin kofa Aiman ya fito"Abbas kaje ka ɗauko min trolley na a mota, da sauri Abbas ya wuche ya koma mita within 2 mnt sai ga Abba ya dawo rike da trolley, Aiman na tsaye a bakin kofa,Abba yazo ya miƙa masa trolley ɗin,ansa yayi ya koma chikin ɗakin Abbas kuma ya gyara tsayuwar sa a bakin kofar, jallabiya baka Aiman ya fitar yasa,da sauri sauri ya haye gado ya kwanta ba jimawa barchi yayi awan gaba dashi Around 1:20 su Hisham sungama shirin zuwa wajen ɗaurin aure Hisham na sanye chikin dakakkiyar shadda fara tas,ya sanya kula baki da takalmi baki, Yusuf kuwa sanye yake chikin wandon jeans baki da t-shirt ash ya gyara gashin kan san nan kamar wani balarabe, Khalid na sanye chikin blue jeans da white t-shirt Ahmad ma na sanye chikin blue jeans da black t-shirt dukkan su sunyi kyau sosai "wae ina Aiman ne Hisham ya tambaya yana kallan Yusuf " guntun tsaki Yusuf yaja yana faɗin oh bari dai na kirasa awaya muji chiro wayar sa yayi daga aljihu yanufi waje yana kiran layin Aiman ɗin Hotel Aiman na chikin barchi yaji wayar sa na ringing wani dogon tsaki yaja, batare daya buɗe ido ba yasa hannu yana lalubar wayar da kyar ya isa ɗauko wayar dan har kiran ta kusa yan kewa da kyar ya iya ware idon sa dan barchin daya masa yawa picking call ɗin yayi yana faɗin wae dan Allah Yusuf me namaka ne da kake ta'kurawa rayuwata "Yusuf yace amma gaskiya Aiman baka kyauta ba dan Allah menene hakan wato ma barchi kaje kake koh to kazo mutafi ɗau'rin auren lokachi yayi chewar Yusuf, a fusache Aiman yace "bazan jeba yana yana kai karshen maganar batare daya jira amsar yusuf ba ya katse kiran yayi wurgi gefe da wayar ya chigaba da barchin sa Yusuf kuwa Aiman na katse kiran ya juya jiki ba kwari ya koma chikin palon a zuchiyar sa yana faɗin wlh yau Aiman da nine yayan ka da sai nayi maganin ka, wan nan wani irin wulakanchine kan chine sae kace ba tare suka taso da Hisham ba a sanyaye ya shiga chikin palon, Hisham na ganin sa yace"Aiman ɗin yace bazai zo bako,shiru Yusuf yayi dan ban san amsar da zai bawa Hisham ba kunyar haɗa ido da Hisham ɗin yake ji, dafa kafaɗarsa Hisham yazo yayi yana faɗin karka damu yusuf nasan halin ku gaba ɗaya SO duk wani abun daya da suke gudun zuwa aure nawa nasa,ni ban ma taba tunani daman zaku so aure naba,kadai na damuwa ngd sosai da zuwan da kukayi, kasani DON da Aryan Bawai basu sona bane yasa suka ki zuwa jiya da daddare DON ya turomin 1m a matsayin gift haka Aryan ma 1m ya turamin to kaga bawai basa sona bane kawai sudai a nasu ganin dakuma tunanin su duk wan da ya raɓi mace to yaza mai rauni sukuma kasan basa san mauni sunfi san kullun su ji su zam zam,"murnushi kaɗan yusuf yayi zai yi magana Hisham yace "No badai yanzuba, yanzu kam muje lokachi yayi ana jiran mu, jerawa sukayi gaba ɗayan su suka fito harabar gidan, su yusuf suka shiga motochin da suka zo dasu Hisham kuwa yashiga nashi motar,suka yiwa motochin key, security ya wangale masu gate da gudu suka danna hanchin motochin waje sosai suke gudu dan sunyi latti kai tsaye babban masallachin jummaa suka nufa a harabar masallachi sukayi parking dub bannin jamaa ne suka halak chi ɗaurin auren kama daga minister's governors members har shugaban kasa muhammadu buhari yazo ɗau rin auren dashi da Shugaban kasa mai jiran gado tinibu, misalin karfe 2 dai dai na rana dubbanni jama'a suka she'da ɗau rin auren Hisham Nasir alkali tare da matar sa ilham Abdussalam, ana gama ɗau rin aure Yusuf ya dawo chikin mota da sauri dan yaji jama'a nata faɗin ina yayan Abubakar saraki ma sunzo bikin, yana zaune chikin mota yana jin jama'a na ta neman family Abubakar saraki,amma yayi kamar bar ji ba, buɗe kofar motar da Yusuf ke chiki ango Hisham yayi yashiga ya zauna yana faɗin "yanzu Yusuf abun da kayi ka kyauta eh " ɗaure fuska Yusuf yayi yace to me kuma nayi "ka fini sanin me kayi ae ka dubi yan da jama'a ke naman ku kuzo kuyi hoto kowa Burin sa yayi hoto da family Abubakar saraki, amma ka watsa musu kasa a ido koh "kaga Hisham idan kagama dana ka jama'a mutafi dan ni yanzuma zan wuche kano, Hisham zaiyi magana Khalid ya buɗe kofar motar yashigo yana faɗin "Hisham me kuma ka zauna kake a nan baza kaje kutafi walimar bane "yanzu Khalid kuna nufin da gaske baza kuje walimar nawa ba Hisham yayi tambayar yana kallan fuskar Khalid, Khalid zai yi magana Yusuf ya riga shi da chewa "gaskiya ba zamuje ba ae nafaɗama iya ɗau rin aure kawai mukazo dan haka yanzu zamu wuche tun da angama abun daya kawo mu, shiru Hisham yayi yana tunani, ganin yanayin da Hisham ya shi gane yasa Khalid chewa, " No Hisham dole zamuje walimar taso muje ga jamaa na chan na jiran mu,jiki ba kwari Hisham ya fito daga motar Khalid na rike da hannun sa suka bar Yusuf a chikin motar, Fito Yusuf yayi ya kira sojojin sa tare da basu umarnin akan su wuche Airport dashi, da sauri suka shiga mota suka wa motochin key suka bar masallachi sae tsaye Airport suka nufa, jirgin kasuwa Yusuf yabi yabar wa su Khalid jet ɗin Aryan a Airport ɗin tare da sojoji 2 ya tafa ya nar biyu su taho dasu Khalid, Karfe 3:45 jirgin su ba yusuf ya sauka a malam Aminu Kano international Airport,bai sanar da kowa zu'wan nasa ba ba wan dayazo ɗaukan sa motar haya suka hau shida sojojin nasa suka nufi gd, a bakin gani gidan sarki mai motar ha'yan ya ajiye su sauƙa Yusuf yayi ya biya sa kuɗin sa yanufi chikin gd sojojin na biye dashi, ɓangaren sa yanufa natare daya shiga chikin gd ba a bakin ɗan karamin gate na shiga ban garen nasa sojojin suka tsaya shi kuma ya wuche chiki, wanka yayi a gur guje ya zura jallabiya ya kwanta ba jimawa barchi yayi awan gaba dashi Aban garen su Khalid kuwa ansha walima duk chikin su Khalid ne kaɗai ya halak chi walimar karfe 4 dai dai a ka tashi taron, wajen holl ɗin Khalid yafito da sauri yana kiran layin Yusuf, wayar tayi ta ringing sai da ta kusa katsewa Yusuf ya ɗaga chikin muryan barchi yace,"hello "ina kake ne Yusuf lokachin tayi fa yayi "ina kano mana " kano kuma Khalid ya tambaya yana riƙe haɓa "wani dogon tsaki Yusuf yaja yana faɗin kaga Khalid dan Allah ka kyale ni wlh bar chi nake kata dani " to yanzu Yusuf mota kake so mubi zuwa kano ne kokuma me menene dazaka dafi kabar mu "oh my god nima Khalid bada jet na zaba jirgin kasuwa nabi jet ɗin na Airport na bar muku, yana gama faɗin hakan ba tare daya jira amsar Khalid ba ya katse kiran, bin wayar da kallo Khalid yayi yana faɗin ya Allah ka shirya min yaran bappa ba mutane ne sai kache wasu aljanu bazaka taba gane kan suba in sun juya ba mai iya juyo su, layin Aiman yafara kira again har ta katse Aiman bai ɗaga ba, tsaki Khalid yaja yasake kira, wayar nata ringing har ta kusa katsewa Aiman yayi picking, "ina kake Aiman Khalid ya tambaya a fusace, chikin muryan barchi Aiman yace " wai dan Allah menene naha bazaku bar mutun yayi bar chin sa ba "au barchi ma kake ke nan to wlh sai dai ka kwana a Abuja dan tafiya ta,zanyi, wani dogon tsaki Aiman yaja yana faɗin to a sauka lfy san nan ya katse kiran, Khalid kamar yayi wurgi da wayar dan haushi haka yasake hakura yafara neman layin Ahmad kira ɗaya Ahmad yayi picking " ina kake chewar Khalid "haba Khalid ni karamin yaro ne da zaka min irin wan nan tambayar, a fusace Khalid yace to wlh idan ba kazo Airport nan da 20 mnt ba tafiya ta zanyi na bar ku " to yaya Khalid a Allah ya sare hanya yana kai kar shen maganar ya katse kiran, a fusache Khalid ya juya yanufi motar su yana faɗin wlh ku kam idan mutun ya biye muku zaku kashe sa da bakin chiki, chikin mota yashiga driver ya ja motar da gudu suka nufi Airport, abun ma maki ko da yaje Airport ɗin zaune yasamu Aiman da Ahmad chikin jirgin suna jiran sa dan bakin chiki ko sannu bai che musu ba ya shiga jet ɗin shima ya zauna suma ko sannu basu che masa ba har jirgin su ya ɗaga Karfe 6 na yamma dai dai jirgin su yayi landing a malam Aminu Kano international Airport kano basu wani ɓata lokachi ba suka fito shiri suka tsaya sai yanzu suka tuna basu sanar da zu wan su ba wan daya zo ɗaukan su wuche Aiman yayi ya fita Airport ɗin ya tari motar haya yashiga abunsa, ganin Aiman shiga motar haya ne yasa suma suka fito suka tari motochi biyu na haya suka hau suna nufi gd a bakin gate sukache da mai motan ya tsaya suka sauka,suka Biya shi suka nufi chikin gd,kowa ya nufi ɓangaren sa Khalid kuwa yanufi babban gate ɗin ya shiga chikin gd a dai dai bakin gate ɗin ya haɗu da Umar da haidar sosai suma suke kama da su yusuf ko ba'a faɗa ma ba kasan kannen sune "kai haidar ina yusuf Khalid ya tambaya yana kallan fiskar haidar "haidar yache nima ban sani ba yaya Khalid daman yaya yusuf na gidan nan na,juyo da kallan sa Khalid yayi kan Umar dake tsaye yana mur tuƙe fiska "kai Umar awani ban gare Aunty farida take,kara ɗaure fuska yayi yace "kai yaya Khalid dan Allah ka shiga chiki ka duba mana mu ka daina tambayar, mu tana gama faɗin haka yaja hannun Haidar suka nufi waje, baki buɗe Khalid ke kallan ikon Allah a zuchiyar sa yake faɗin, gaba ɗayan su ƴa'ƴan bappa halin su ɗaya ba yaran ba ba man yan ba, juyawa yayi shige chikin gida, Wani katafaren Falo na Al'farma Khalid ya doka sallama,haɗuwar falon ya zarce tunanin me tunani yaji komai na furniture,wasu hadaddun Sofa set ne,Launin Milk colour,masu numfashi,a tsakiya kuma akwai Sofa tabls,daga gefen Hagu,Tv stand ne,baka jin sautin komai sai Sanyin A.c dake ratsa sassan jiki, yan matane 3 ke tsaye a tsakiyar palon suna goge goge da alama kuyangu ne,har kasa suka duƙa suka gaida Khalid fuska ba yabo ba fallasa ya amsa yana tambayar su "ina Ammi, "tana chikin ɗaki suka amsa masa, bai jira sun kai karshen maganar ba ya haura stair case ɗin,wani ɗan karamin haɗaɗɗen palo ne a saman mai ɗauke da sofa set 1 ash colour atsakiya kuma a kwai sofa table gefen dama kuwa wani makekiyar Tv awajen,palon ɗauke yake da ko'fofin betroom's 4 a chikin sa,babu kowa a palo sai sanyin A.c dake tashi bakin kofar betroom ɗin Khalid yanufa sallama yayi ya gyara tsayuwar sa yana jiran a masa izinin shigowa almost 7 mnt kafin a amsa masa sallamar tasa tare da izinin shigowa, tura kofar yayi ya shiga Wata kyakkyawa mata che sosai, kamannin ta ɗaya da DON,fuskarta ɗauke da murmushi,a zaune take saman tulu irin na gidan sarauta,babbar macace A ƙalla tayi 45 years,irin hajiyoyin nan ne wanda naira ta zauna masu,jikinta na sanye da tsadadden cord lace,wanda akayi mata bubu gown dashi,duka hannayenta da wuyanta,Kayan adone na Zallar zinayi, karisawa chiki Khalid yayi ya zauna a kasa a gaban ta,chikin ladabi da girmama,yace "barka da hutawa Ammi,shafa kansa Ammi tayi yace "baba saukar yau she "yanzu nan muka zo Ammi "to zuwa babu sallama,ina sauran yan uwan naka, "prince da Aryan basu zo ba suna London "ni basu nake tambaya ba ina ruwa na dasu,murmushi Khalid yayi daman da gangan ya kawo wa Ammi zan chen DON "baba ba kache komai ba ko dai kai kaɗai kazo ne "aa Ammi ni da su Yusuf ne amma ae kin san halin su ni ko in da suke ma ban sani ba "to ka sanar da Salma kun zone "aa Ammi kamar yadda bamu sanar ɗa ku ba haka ba wan da muka faɗawa "to yaka mata ku sanar da ita dan kaga kuka ɗai gare ta ku rinka tau saya mata "to shike nan Ammi zanyi yadda kika che amma ina Aunty farida "inajin tana bangaren Ummi,mikewa yayi yana faɗin to Ammi bari na dubo ta, "ok kawai Ammi tace, yana kokarin fita daga ɗakin wata kyakkyawar budurwa tashigo wadda a shekaru bazata wuche 16 ba kyakkyawa che sosai duk kaman nin su ɗaya dasu DON da gudu tatafi ta faɗa kirjin Khalid tana faɗin "oyoyo yaya Khalid, rungume Khalid yayi shima yana faɗin "oyoyo Auta oyoyo, ina kika fito hakan nan sai kam shi kike " turo baki Zahra tayi tace daga wajen Aunty farida nake "ina take Aunty farida yayi maganar yana raba jikin sa da nata " tana ɓangaren Ummi "ok to muje ki rakani "aa yaya Khalid ni tun danaga ka nasan ba kai kaɗai kazo ba, nasan su yaya prince ma sun zo ni bazan fita ba ina tsoran su "murmushi Khalid yayi yana faɗin"kai Auta tsoran me kuma ai dani zamuje "Allah yaya Khalid shiyasa nafi son ka dan duk gidan nan kai kaɗai ne mai sona " aa Auta kowa na gidan nan na son ki "aa yaya Khalid badai kowa ba Aunty Maryam da yaya prince da yaya Aryan da yaya Aiman, "girgiza kai kawai Khalid yayi ya ja hannun ta suka nufi waje yana faɗin,Ammi mun tafi, Ammi dai murmushi kawai take tana binsu da ido..✍️ Pls more like comments and share *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* 💖The talent troupe writer's 💖 Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 2* Khalid rike da hannu zahra suka fito daga part ɗin,Ammi suka nufi part ɗin Ummi suna tafiya suna hira kamar wasu friend, a dai dai kofar da zata sada su da part ɗin Ummi, su kayi karo da yusuf fiskar nan a daure kamar bai ma san menene dariyaba, nan take jikin zahra ya hau kerma, murya na rawa tache "inawuni yaya yusuf,bai bai amsa ba ya ra ɓa ta gefen su zai wuche, da sauri Khalid ya damki dam tsen hannun sa, juyowa Yusuf yayi yana kallan chikin idon Khalid ɗin "me kuma kake kallo na eh idan bazaka amsa gai suwar Zahra ba ni ba yayan ka bane dazaka raɓa gefe'na ka wuche " a kule Yusuf yace sorry ykk "ban sani ba Khalid ya faɗa yana sakin hannun Yusuf ɗin,aiko kamar jira yake Khalid yasake sa da sauri ya wuche ya barsu tsaye, dawo da kallan sa Khalid yayi kan Zahra dake tsaye kamar zatayi fitsari a wando saboda tsoro"menene Auta,chikin rawar murya Zahra tace,"yaya Khalid shiyasa fa nache maka kai da Aunty farida da Aunty mardiya ne kawai kuke sona sai Aunty salma, kana ganin yaya Yusuf ko gaisuwa ta bai amsa ba bare ma ya tambayeni ko ina lfy,ta karisa maganar kamar zatayi kuka, kakalo murmushin dole Khalid yayi dan ko shi kansa Yusuf ya ɓata masa Rae "karki damu Auta muje mutafi hai ki rabu dasu tun da ni ina son ki kinji yayi maganar yana shafa kanta "to shike nan yaya Khalid muje, chiki suka nufa a kofar balon Ummi sukayi sallama kafin su shiga komai na chikin palon Ummi irin na Ammi ne har colour komai iri ɗaya Wata kyakkyawar mata che zaune saman sofa mai zaman mutun 2 a gaban ta kuwa sofa table ne dake ɗauke da kwan dan fruit mai kyan gaske a hankali take gatsar Apple ɗin take hannun ta fara che itama tas kaman nin ta ɗaya da yusuf a kallan zata kai 36 years, da gudu Zahra ta tafi ta faɗa jikin ta tana faɗin Aunty "farida na dawo "kai Auta zaki balla ni ai, dari Zahra tayi tana faɗin to Aunty na tashi, karisa shigowa chikin palon Khalid yayi ya zauna saman sofa mai ma zaunin mutun 3 yana faɗin "Aunty babba barka da hutawa,murmushi Aunty farida tayi kafin tace ai kune manya yanzu na bar muku girman, da sauri Zahra ta miƙe zaune tana faɗin "Aunty farida harda ni, ki kabawa girman "eh Auta har dake mana,tsalle Zahra tayi, tana faɗin nima na zama babba yan zukam, murmushi kawai Khalid da Aunty farida keyi suna kallan irin farin chikin da kanwar tasu ke chiki Wayar Aunty farida dake zaune kusa da Zahra yafara kara alamar shigowar kira,da sauri Zahra ta ɗau wayar tana faɗin ni zanyi picking call ɗin ni zanyi picking call ɗin," to Auta yimana chewar Aunty farida tayi maganar tana kokarin ajiye Apple dake hannun ta a chikin kwandan fruit ɗin, takawo wayar Zahra tayi dai dai sai tin fuskar ta zatayi picking call ɗin, a sukwane tamiƙawa Aunty farida wayar ta hannun ta har kema yake, ansar wayar Aunty farida tayi tana kallan Zahra da mamaKi, dariya Khalid yayi kafin yace Auta lfy irin wan nan riki chewa haka DON ko Aryan ne suka kira wayar ko, Zahra dai shiru tayi bata che komai ba, zai faman zazzare ido take Picking call ɗin Aunty farida tayi takara wayar a kunen'ta "hello Aryan ykk, daga ɗayan ɓangaren Aryan yace lfy lau Aunty babba ykk "ina lfy y prince, bai bata amsa ba sai dai yace "kinyi magana da Abba ne "aa bamuyi ba lfy dai koh ta tambaya a ɗan ruɗe "eh to lfy kedai in kinyi waya dashi sai muyi magana " aa Aryan wlh ban yar daba za kasa nashiga tunani pls kafa ɗa min da wata matsala ne "aa Aunty farida babu komai ke dai ki kula mana da kanki kinji, bai jira amsar taba ya katse kiran, dagowa Aunty farida tayi tana kallan Zahra"Auta lfy kika nitsu haka "turo baki Zahra tayi tace ba komai, Khalid kuwa sai dariya yake musu dan yasan dalilin nisuwar Zahra, dawo da kallanta Aunty farida tayi tana faɗin lfy, bro kake kallan mu haka," lfy lau kawai ina mamakin irin son damuke miki ne, duk zafin ran DON da Aryan in zasuyi magana dake sas sauta murya suke, idan ran DON ya ɓachi gaba ɗaya gd kai bama gd kawai ba gaba ɗaya family mu ba mai iya tin karar sa sai ke komai ɓachin ran da yake chiki inya ganki sai ya sas'sauta zuchiyar sa kike ɗai kike sashi ya chan za magana inyayi abun yana bani mamaki, murmushi Aunty farida tayi kafin tace kasan meyasa gaba ɗayan ku kuke kau nata "aa ban sani ba "saboda nima ina matikar kaunar ne, duk da ba iyayen mu ɗaya ba narike ku da zuchiya ɗaya "da sauri Zahra tace Aunty farida daman ba Abba bane ya haifi su yaya Khalid "eh Auta ba Abba bane marigayi bappa usman ne baban su yaya Khalid yaya Ahmad dakuma Aunty Salma, "kai Aunty farida to ya akayi haka ni ban san bappa usman ɗin bama chewar Zahra tafaɗa da mamaki a fuskar'ta "kai Auta kiche dai tarihi kike son sani to matso nabaki tarihin a gurguje dan zanje wajen Abba,kara matso kusa da Aunty farida Zahra tayi ta kasa kunne, Aunty farida ta gyara zama tafara magana kamar haka *Abba su uku ne awajen baban su sarki khalid awan chan lokachin, Abba shine babba sai bappa usman sai bappa Aliyu ne ƙarami kakan mu shi ya haɗa auren Abba da Ummi na alokachin, baban Ummi shine sarkin katsina ansha biki sosai, bayan auren ummi na da Abba da shekara ɗaya Allah ya albarka che da samun Aihuwa ɗiya mace kuma bakowa bace face ni, ina da shakata biyu a duniya Ummi na ta haifi Mardiya, an haifi Mardiya da wata uku Abba yace zai kara Aure da farko Ummi na taki yar da amma daga baya sai ta aminche Abba ya auro yar sarkin gombe kuma itace Aunty amarya, bayan auren su da wata 10 Aunty Maryam ta haifi ɗiya mace Abba yasa mata suna maryam,alokachin ne kuma bappa usman yayi Aure ya Auri umma'n su Khalid itama data zo ya mace ta haifa, Abba ya shiga tunani da damuwa dan yana son ɗa namiji gashi shiru shiru daga Ummi har Aunty amarya ba wan da yasake Aihuwa, wani taro dasu Abba sukaje da kakan mu garin yola a chan yaga Ammi ya dage sai ita Ammi ba fulatanan ruga che iyayen ta sunki bawa Abba auren ta amma Abba yana che haka suka hakura suka bashi Auren Ammi a kasha biki auren Ammi da wata uku tasamu chiki a tare suka samu chiki da Umma'n su Khalid chikin Ammi na da wata 3 Aunty Amarya ma tasamu chiki chikin Aunty Amarya na da wata 4 Ummi na ma tana mu chiki kamar abun haɗin baki rana ɗaya Ammi da Umma'n Khalid su aihu Ammi ta haifi ɗa namiji Umma'n su Khalid ta haifi yan biyu namiji da mace, bappa Usman yayiwa kakan mu takwara yawa ɗan sa na mijin suna Khalid,macen kuma salma, Abba kuma ya sawa prince Safras musha murna sosai a satin da a ka haifi khalid da prince a satin kakan mu mace ta rasu musha kuka da bakin chiki sosai, kakan mu tana da wata uku da rasuwa Aunty Amarya ta haifi yan biyu Abba yasa musu suna Aryan da Aiman, Aryan suna da wata uku Ummi na ta haifi yusuf daga nanne basu sake hai huwaba, Khalid da salma na da shakara biyu Umma'n su ta haifi Ahmad, shiyasa kikaga da yaya prince yaya khalid yaya Aryan yaya Aiman yaya Yusuf dakuma yaya Ahmad sun taso kamar wasu ta gwaye dan dukkan su banda Ahmad ba wan da yabawa ɗan uwan da full 1 year, shiru shiru su Safras na da shakara uku Ammi ta haifi Fahad, Fahad na da shekara uku Ammi da Aunty Amarya suha aihu a tare kuma dukka ƴaƴa maza suka haifa, Abba yasa musu suna Umar da Haidar Umar na koyan zama kakan mu da bappa Usman sukayi haɗari a kan hanyar su na dawowa daga wani taro dasuka je maiduguri munji mutuwar bappa usman wan da har gobe ma inajin mutuwar bazan taba daina jin mutuwar bappa usman ba har nakoma ga Allah, tun lokachin da aka sanar da Umma bappa Usman ya rasu ta faɗi bata sake lfy ba har itama takoma ga Allah, Ammi ta ɗauki su Khalid ta haɗa su dasu prince tariƙe, Abba ne ya karɓi sarauta bayan mutuwar kakan mu sarki Khalid Abba ya karɓi sarauta wajen da shekara 5 Ammi ta haife ki tun daga kanki ba wanda yasake Aihuwa har yanzu to kinji ta kai chan chen tarihi idan idan kina san jin komai kine kisamu Ummi taba ki lbr Aunty farida ta karisa maganar tana sauke ajiyar zuchiya* Ji su kayi daga bayan su ana faɗin ae basai tazo waje naba wan nan lbr dakika batama ya isa, murmushi sukayi gaba ɗayan su Khalid yace "ina wuni ummi "lfy lau baba saukar yau she Ummi tayi maganar tana kokarin zama saman sofa mai zaman mutun 1 "ɗazun mu kazo Ummi "to ina sauran ko kai ka ɗai kazo "Aunty farida tace aa Yusuf ya shigo kina bar chi ai daman shida yusuf ɗin da Aiman da Ahmad ne sukazo ƴa'ƴan basu zo ba,Aunty farida ta karisa maganar tana dariya, murmushi nasu irin na manya Ummi tayi tana faɗin " kawai Ummi tayi batare datayi magana ba "Aunty tashi kije ki kiramin Haidar da Umar kinji chewar Aunty farida, miƙewa Zahra tayi jiki ba kwari ta fice daga palo, fita tayi daga ɓangaren Ummi gaba ɗaya, ta ɗan yi tafiya kafun tashiga ɓangaren su Haidar, da sallama a bakin ta ta shiga palon, babu kowa, shiru ta tsaya tana waswasin taje betroom na su ne, kokuma tajuya taje tachewa Aunty farida bata gansuba kamar daga sama taji anche "what are you doing here ɗago ido,tayi tana kallan sa yana sanye chikin 3cuter wando ruwan kasa da farar riga mara nauyi, saurayi ne dan shekarun sa zasu fi 25 ba kyakkyawar gaske ne kaman nin sa ɗaya da DON ban ban chin sa da DON shi idan sa fari ne DON kuma light green, murya na rawa Zahra tafara magana "Aunty farida che tache nakira mata yaya Haidar da Yaya Umar "daman Aunty farida ta zone ya tambaya yana chiro waya daga aljihun sa "eh tazo tana part ɗin Ummi, shiru yayi bai sake chewa komai ba, itama Zahra shiru ta tsaya almost 10 mnt a hankali ta ɗago kai dan taga wai ya tafine ko yana nan, yana tsaye a jikin stair case ɗin yana latsa wayar sa chikin tsoro da fargaban amsan da zai bata tace "yaya Fahad ina su yaya Haidar ɗin, shiri yayi bai tanka ba kamar ma bai san akoi mutun awajen ba ko sai latsa wayar sa yake, chikin tsoro Zahra ta sake mai mai ta tambayar "tayi yaya Fahad ina su yaya Haidar, wani dogon tsaki Fahad yaja chikin tsawa yake faɗin "wai kin bani ajiyar sune abeg get out, tun bai kai karshen maganar ba Zahra ta fita da gudu dan daman kamar a kan kaya take Da gudu tashiga palon Ummi kan chin yar Aunty farida ta faɗa tana Kuka "subhanallah Auta meyafaru wa ya taɓaki chewar Aunty farida Zahra dai kukan ta take batayi magana ba "ai kema Aunty farida kinsan halin su banso kika aiki Zahra wajen suba, yanzu kilama ta haɗu da Yusuf ne a hanya ya daka mata tsawa, chewar Khalid Aunty farida tasa hannu tana shafa kan Zahra tana faɗin "sorry my lovely Auta kyalesu duk abun da suke miki kitara saiki rama akan ƴa'ƴansu in sunyi aure sun aihu kinji koh share hawayen ki, dariya khalid yayi sosai san nan yace wai wa yaga yara, tab waƴan'nan akoi zan chen aure ma a'lamarin sune, ai wlh ko zan chen mace ban taɓaji sun yiba, mutane kamar dutse basu da shauki ƴanzu haka maganar danake miki friend mu hisham zai yi aure bakin san Hisham ba Aunty farida ta gyaɗa kai alamar eh "to Hisham dan yayi Aure Aryan da DON suka raba gari dashi "what? Kana nufin saboda Hisham yayi aure ne DON da Aryan zasu raba gari dashi, abotar kufa tun yarinta kai ina hakan ba zai yuba " to gashima yayuwu kuwa dan ba yadda bamuyi dasu ba akan suzo bikin sunki zuwa,shima Aiman damuka samu muka lallaɓashi yazo yaki halaktar daurin auren, shi kuma Yusuf ɗaurin aure kawai yaje yaki zuwa wajen walimar " tab to wlh basu isaba dolene su zauna tare da Hisham kilama sanadiyar zaman nasu suma sufara sha'awar auren yanzufa kusan 30 years kuke dashi kun zauna ba abunda kuka iya daga mai rike bin diga sai mai rike sirin jin Allura sai mai fama da laptop wai da sunan zane, Khalid ya dukar da kai kasa dan anzo kansa shima dan shine mai fama da laptop, aunty farida tachi gaba da chewa "sai mai fama da rigar lauyoyi gamasu tasowa nan yanzu duk kun lalata musu tunani dan suma ba mai wani maganar aure chikin su, duk kun chika mana gida, to mun gaji da ganin ku ƴaƴa muke san gani, su Ammi suna bukatar jikoki gashi ni tunda nayi aure ɗa 1 Allah yabani karamin Safras har yanzu shiru kakeji ban samu kariba to gwaranima, mardiya ko ɗayan bata samuba dan haka muna bukatar ƴaƴa agidan nan, yanzu haka Fahad shekarun sa inban mantaba zasukai 25 ga Haidar da Umar suma sun kai 23 ga Zahra Auta an zama yan mata yanzu haka Zahra nada 16 years to mekuke bukata dayawuche aure Allah ya hore muku komai,to yazama dole kuyi aure yan zu kam takarisa maganar da alamar ɓachin rai a face ɗinta, Ummi dai ido ta zuba musu tana kallon su dan ita ba mai yawan magana ba che " laaa ni Aunty farida kin tunamin ma inasan muyi wata magana, chewar khalid ɗin "ok to inzo muje waje ke nan, Khalid ya ɗan sachi kallan inda Zahra da Ummi suke san nan yace eh to muje palan Abba zai fi tunda nasan yanzu baya nan yana fada "to muje amma kafin nan bari nayi waya da yan uwan kan nan dan inasan gabaɗayan mu muhadu a palan Abba bayan sallar issha "to kawai Khalid yace tare da mikewa yanufi hanyar fita "Ummi tache adawo lfy Baba tunda abun sirri ne "murmushi yayi yana shafa kansa batare da yache komai ba yafiche daga palon To (Garin yola ✈️🛬 kyakkyawar yarinya che fara tas ga dogon hanchi har baka doguwa che amma ba sosai ba bata da kiba duk da tana sanye chikin hijabi, hakan bai hana gashin dake kwanche a gaban goshin ta fito waba dark black ne gashin very smooth gata da manya manyan blue eyes, laɓɓan'ta ɗan karami pink colour bazata wuche 14 years ba sanye take chiki wata ko ɗadɗiyar atamfa ta koɗe tayi fari ga wata je mam miyar hijabi baki ne amma saboda koɗewa sai da ya dawo ash colour tsaye take tana riƙe da bokiti irin na penti almost 5mnt tana tsaye chikin fushi tafara magana da harchen fullanchi "hiyana idan bazaki fitoba wlh tafiyata zanyi na barki, tayi maganar tana kallan kofar wani gida Gida ne ɗan ma dai dai chi kofar gidan ansa masa buhu an rufe a matsayin labule,irin gidan fulanin nanne masu kiwon shanu ke waye gidan yake da zana, daga chikin gidan hiyana ta da wata murya mai daɗin gaske tana faɗin adin kai diyana ina zuwa ina dubawa amrat hijabi ne "to wai waya chemaki amrat zata bi mu ne, zamuɗebo har da rabonta dan haka ta zauna a gida taƙarisa maganar tana yamutsa fuska " yaye labulen buhun hiyana tai tafito, subhanallah sarki ya tabbata ga ubangiji da yayi wan nan halittar hiyana tafi diyana kyau sosai ta ɗan fita fita tsawo, kuma da alama zata ɗan fita shekaru dan hiyana zata kai 16 years farache sosai tafi diyana haske idon tama yafi na diyana girma da shiga colour idon ta yayi blue sosai kyakkyawa che ajin farko, rike take da hannun wata yarinya wadda bazata wuche 11 years ba yarinyar tana kama da diyana sosai sai dai ita idon ta baki ne manya manya, karaso'wa wajen da diyana ke tsaye su kayi hiyana na faɗin kiyi hakuri diyana kinji "haba hiyana ke che babba amma keche ke ja'mana duka kullun "to shike nan diyana kiyi hakuri zan gyara kinji muje to "aa bazamu tafi da amrat bafa ki mai data gida "diyana kibari mutafi da ita mana babu kowa fa a gidan bappa kuma yayi barchi kin sani bansan mu barta a gd ita kaɗai "nikuma Allah hiyana bansan amrat tabi'mu rafin nan akoi wahala Allah "to yanzu kam tun da mun fito muje kawai mu daina ɓata lokachi, juyawa diyana tana tura ɗan karamin bakin tan nan suka jera su kasa amrat a tsakiya Wani dan siririn hanya suka nufa mai chike da dogayen chi yayi tsakiyar chi yayin suka kutsa tafiya sukayi mai nisan sosai kafin su isa wani rafi mai girma gefe gefen rafin chike yake da gona'ki da shuke shuke, ruwa suka ɗiba a buket ɗin dasuka riƙe hiyana ta ɗora'wa diyana nata buket ɗin chike da ruwa san nan da kyar itama ta ɗora nata ta kamo hannun amrat suka fito daga rafin suka kama hanyar gd, tafiya suke ba wan da yace da ɗan uwan sa ko kala, a dai dai wata katuwar bishiyar mangoro wani saurayin da bazai wuchi 24 years wani ɗan dotti dashi pusu pusu kamar an kwato shi daga bakin Kura ba yasha gaban hiyana birki suka ja suka tsaya suna kallan sa, ɗaure fuska diyana tayi tana faɗin "buba me haka dan Allah kabamu hanya mu wuche, wani kallan uku 10 buba ya watsawa diyana kafin yace "ke ba take nake ba tukun nan kibari nagama da hiyana zan dawo kanki "chikin sanyin murya hiyana tafara Magana buba kayi hakuri kaji kabar mu,mutafi wlh ruwan nan akoi nauyi kabari in muka dawo ɗiban na biyu sai mu tsaya muji me zakache "ke ni sa'ankine dazaki che na jira ku to baku isa ba yanzu nake san yin maganata idan ruwan yamuku nauyi,sai ku sauke kasa ku ajiye idan nagama maganan da zanyi sai ku ɗauki ruwan kutafi, diyana sarkin rashin hakuri a kule ta juye'wa buba ruwan dake kanta ajikin sa tun daga kansa har kafa yamike shar'kaf ta watsa a guje tanufi hanyar gida, dafe kai hiyana tayi tana faɗin "kayi hakuri buba..bata kai karshen maganar ba buba ya buge ruwan dake kanta ya faɗi kasa ya zube ɗaukar boket ɗin buba yayi yafara bugawa da katsa yana kokarin fasawa, hiyana kuwa ganin hankalin buba ya koma kan yana san fasa musu boket ne yasa ta kama hannun Amrat suka kwasa aguje sukayi hanyar gd, sai buba ya gama fashe musu bo'kitan gaba ɗaya san nan yabi bayan su a guje Da gudu diyana ta faɗa gd wani ɗakin buk'ka tashiga,sai haki take tana numfashi da kyar, wani bawan Allah dake zaune chikin ɗakin, a kan gadon chiyawa, daka gan shi kaga ka mannin hiyana duk da tsufa da wahala dake tattare dashi ba zai hana ka gane kyan sa ba "diyana lfy kika shigo kina haki haka meyasaki gudu wani kika tso kana ko "bappa wlh buba ne shine zai bugeni na gudu kuma ba abun dana masa, bappa zaiyi magana sai ga hiyana tashigo rike da amrat dukkan su sai haki suke suna numfashi sama saman "hiyana har dake yau kuma bappa ya tambaya yana kallan hiyana, chikin sar'kewar murya hiyana tace "aa bappa laifin diyana che ta shafe ni, "ya Allah ya kawo muku mafita ƴa'ƴana, har suna haɗa baki wajen chewa ameen bappa, basu gama rufe baki ba aka ba paɗo ɗakin babu ko sallama wata mata che baka mai ƙaton hanchi, damkoh wuyar hiyana ta jata zuwa tsakar gd ta hau bugu matar nan tsaka nin ta da Allah take bugun hiyana, ta ko ina ihu hiyana keyi tana faɗin "dan Allah inna kiyi hakuri, "au kinsan da hakuri ke nan koh har buba zaku jiƙa da ruwa kuma ku zage'shi koh to wlh yau sai kun yabawa aya zakin ta, komawa ɗakin tayi ta damkoh diyana da gudu Amrat tayi bayan bappa ta buye, inna kuwa jan diyana tayi har tsakar gd ta ɗaukoh wani itache ta hau bugun hiyana da diyana dashi bugun su take sosai duk inda ta samu take sauke musu itachen, tun kukan su na iya fita har sautin kukan ya daina fita,duka sosai inna tamusu sai da ta faffashe musu jiki, san nan ta kyalesu takoma gefe kan wani dutse ta zauna tana mai da numfashi, su kuma suka dun kule waje ɗaya suna kuka, sai da inna ta gama hutawa san nan ta ɗago ta dube su tafara magana, "ke hiyana ko kina so ko baki so buba zaki aura dan kin samu ma zai rufa miki asiri, kuma kutashi tun da kun fusata buba ya fasa buket ɗin ɗiban ruwan to da kofi zaku koma ɗiban, wlh kutashi ku ɗauki kofi kutafi kufara ɗiba min ruwa yanzun nan, ku chika komai na gd san nan ku chika durum na dabbobin nan,kutashi tun ban zo na karai'raya kuba ta karisa maganar chikin tsawa, da kyar suka miƙe har suna tangal tangal suka sufi wani ɗan ki chin suka ɗaukoh kofi kowache ta ɗauki cup 1 suka fito suna kuka suka nufi waje Bappa na zaune chikin ɗaki yana hawaye Amrat ta fito daga buyan datayi a bayan sa tafara goge masa hawayen tana faɗin bappa ka daina kuka kaji, rungume ta bappa yayi yachigaba ga kwalla Su hiyana kuwa han yan rafin suka nufa suna rike da kofin suna kuka, "chikin kuka hiyana tace yanzu diyana bakin ga irin abun danake faɗamiki ba, kullun ina faɗamiki komai buba zai mana muyi hakuri dan in mu kache zamu biye masa wlh mu zamu sha wahala komai kan mu zai dawo amma ke bakiji,bansan wani irin kai ne dake ba "share kwallan fiskar ta diyana tayi tana faɗin yanzu hiyana haka zamu chigaba da rayuwa ni gaskiya bazan iya jure wa ba, yazamuyi mu ɗebo ruwa da kofi kuma a che mu chika abuba dake gida da ruwa har dana dabbobi nidai bazan iyaba "to duk bake kika jaba da zaki che bazaki iyaba kin nafa sane da kyar bappa yasamu yaje chikin birni ya sawo mana buket ɗin nan, yanzu gashi kinsa buba ya fasa bappa kuma ba takawa yake ba yanzu bare ya sawo mana wani ai dole ma mu ɗebo ruwa da kofin tun da dai kin san inna in tayi magana ba wan da ya isa yasa ta chanza, shiru diyana tayi bata sake chewa komai ba harsuka kai bakin rafin suka ɗebo ruwa a kofin suka juyo suka kama hanyar gd More comments an share *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Mrs BMB* 💫New team 💫 ⬇️ 💖The talent troupe writer's 💖 Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3* Kwan che DON yake chikin ɗan karamin pool nashi dake wajen sha'katawar sa na chikin ɗaki kwan che yake chikin ruwan gaba ɗaya jikin sa na chiki iya kansa kawai yabari a waje idon sa a lunshe kamar mai barchi, Aryan dake zaune saman ɗaya daga chikin kujerun wajen, yace "DON da alama fa maganar Yusuf zai zama gaskiya, batare daya buɗe ido ba yace "haba Aryan kayi magana da Yusuf ɗin ne "aa bamuyi ba amma dai da alama zan chen nashi zai iya zama gaskiya "hmm da kuwa sun gama dani sun kashe idan haka ne "to yanzu wani mataki zaka dauka Aryan ya tambaya yana kallan face ɗin shi, sai lokachin ya buɗe green eyes nashi ya sauke su akan Aryan, yayi da Aryan ɗin ma shi yake kallo " Slowly ya furta banyi tunani a kai ba amma anjima zanyi magana da aunty farida Jinjina kai Aryan yayi yana faɗin "why baza kayiwa, Ammi maganar ba "hmmmm kai ma dai Aryan da wani magana kake,kafasan halin Ammi ni ko kallo ma ban ishetaba bare tasa baki a lamari na, shiru Aryan ya ɗanyi kafin yace "bari nizan gwada, yimata magana, guntun tsaki DON yaja yana faɗin "dama ka kyaleta dan ba sauraran mu zatayi ba nasani "eh to hakane kam amma dai yakamata tasa baki, mikewa yayi yana kokarin fita daga chikin pool ɗin,wayarsa dake ɗaki tafara kara, daukan towel dake jere awajen yayi yana goge jikin sa, yana faɗin "nifa inaganin kai tsaye zan yiwa Abba magana dan gaskiya a yadda nakeji yanzun nan bazan iyaba "to kana ganin hakan shine mafita " kwarai kuwa, yayi maganar yana kokarin shiga ɗaki " Katafaren gadon sa yanufa yasa hannu ya ɗauki wayar, dake kan gadon kafin ya ɗauki wayar kiran ta katse,dubawa yayi dan yaga waya kirasa ganin Khalid ne,yasa yabi kira ringing ɗaya Khalid yayi picking, sa wayar a H-free DON yayi ya ajiye saman mirrow, yana gyara lallausan haɗaɗɗen gashin kansa sai kyalli gashin ke yi kwanche har bayan sa, daga ɗayan ɓangaren Khalid yace 'wai yanzu DON da gaske bakuyi kewar mu ba ko?,ko neme mu bakuyi ba, guntun tsaki DON yaja yana faɗin abun da ka ƙira ka tambaya ke nan, "kwarai kuwa shi nakira na tambaya "DON zai sake magana, Aryan yasa hannu ya ɗauki wayar yana faɗin " dan Allah ku zauna a naija pls kar ku dawo dan da kuka tafi rayuwar tafi daɗi ma,dariya Khalid yayi kafin yache hakan ya tabbatar min da kunyi kewar mu ke nan, tun da kache mu zauna a naija hakan na nufin muyi sauri mudawo ke nan tsaki Aryan yaja kana ya jefar da wayar a kan gado ya juya yanufi hanyar fita ɗakin yana faɗin in kagama shiri kakirani awaya san nan ya fiche daga dakin, DON kuwa yana jin Khalid nata magana achikin wayar amma yayi banza, har yagama gyara gashin sa yatara ya ɗaure a baya san nan ya shafa mai mai kamshi da tsada ya fesa Dubai perfume mai kamshi sosai yanufi dressing room almost 30mnt san nan yafito, sanye chikin black jeans da blue t-shirt kayan sun kara bayyanar da Asalin kyan sa chi'kakkiyar surar sa irin na jaruman maza yakara bayyana, faffaɗar kirjin san nan a tsaye dam dam ga dam'tsen hannun sannan kamar zasu fashe a chike suke sosai laɓɓansan yayi ret sosai kamar yasa jan baki, sake fisa turare yayi a jikin sa yasa booth baki akafara sa sai wata dan ƙareriyar agogon daimon mai matikar kyau da tsada ya daura a hannun sa ba karamin kyau yayiba tamkar shiyayi kansa, a hankali ya tako kamar bai san taka kasan yanufi gaban, katafaren gadon sa hannu yasa ya ɗauki wayar sa yana bin screen ɗin da kallo a hankali ya buɗe baki kamar bayasan magana yace Khalid wai har yanzu baka gama surutun naka bane "a fusache Khalid yace gaskiya DON kai dan rai'nin hankaline "oh baka gama surutun ba kenan to pls in kagama ka katse kiran dan zan fitane,rai a ɓache khalid yake faɗin "zaka sanine wlh zamu haɗune, DON dai bai sake chewa komai ba, Khalid dayaji shiru sai ya katse kiran girgiza kai DON yayi yana faɗin na sani bani da masoya kamar ku nima kuma ina kaunar ku dau kan wayar sa yayi a nitse yanufi waje yana ko karin kiran layin Aryan kirayayi har takatase Aryan bai ɗagaba, waje gaba ɗaya yanufa, a dai dai baƙin kofar babban palo sukayi karo da Aiman da Ahmad, ko kallan inda suke bai yiba yabi gefen su zai wuche "wato DON bakayi murna da dawowar mu bakoh? chewar Ahmad Aiman kuwa wuche warsa yayi shima ko kallan DON ɗin bai yiba ya haura stair ɗin tsakiya yanufi ɗakin'sa DON kuwa chigaba yayi da tafiyarsa batare daya tankawa Ahmad ba, sai daya kai tsakar gidan batare daya juyoba yafara magana to daman wayache kudawo "rai a bache Ahmad yace ae daman badan kai muka dawoba dan kuwa inda dan kai nema wlh ko kallan kasar nan bazamuyi ba, DON dai bai sake chewa komaiba hasalima tsayuwa yaje yayi a bakin katafaren pool nasu na tsakar gidan, tsayuwa yayi ya juyawa chikin gd baya ya zura hannu a aljihu Rai a ɓache Ahmad ya juya ya nufi chikin gida a tsakiyar babban palo yachikaro da Aryan shima yana sanye da black jeans da white t-shirt yana daure da agogon daimon irin na DON, ya tara gashin kansa waje ɗaya ya ɗaure yazuba jelar abaya kamar wata mace ga gashin da tsawo, har bayan sa yayi kyau sosai kamar shiyayi kansa, ko kallon in da Ahmad yake bai yiba ya wuce yanufi waje, a kule Ahmad yafara magana "kudai bakuji daɗin halinkuba mutane ne kamar wasu aljannu yanzu haka kafin mu iso sai danayi tayiwa Aiman faɗa amma ko kallona bai yiba haba dan Allah yakamata ku chanza hali, Aryan dai wuchewar'sa waje yayi batare da yace komai ba, haurawa san benen Ahmad yayi yana surutai Waje Aryan ya nufa kai tsaye inda DON ke tsaye yanufa irin tsayuwar da DON yayi shima yayi ya zura hannu a aljihu suna fiskantar babban gate ɗin gd, gaba ɗayan su fiska kaman an aiko musu da sakon mutuwa, Almost 30mnt suna tsaye a haka babu wanda yache da ɗan uwan sa kala kuma ko motsi basuyiba a tsayuwar tasu jim kaɗan saiga Aiman yafito shima ya shirya chikin blue jeans da t-shirt ash yayi kyau sosai kuwa duk kansu agogon hannun su iri daya ne, gefen Aryan yazo ya tsaya juyawa DON yayi yafara tafiya ta ɓan garen dama, ganin DON yajuya yafa tafi yasa Aryan juyawa shima yabi bangaren hagu,Aiman kuma ya miƙi hanyar tsakiya yanufi bakin gate wani gate dake chikin gidan ta ban garen daman DON yashiga, wasu haɗadɗun motochi ne masu tsadar gaske awajen da alama nanne parking space na gd zubawa motochin ido yayi na ɗan wasu mnt, wasu jibga jibgan sojoji ne suka nufo inda yake tsayen a kalla zasu kai 10, kusa dashi suka ja suka tsaya hannu suka ɗaga suna sara masa, jinjina kai kawai yayi,batare dayayi magana ba kana yasa hannu ya musu nuni da motar da zai hau wata dan karekiyar motache kirar Marcedes Benz, black colour, wani matashin sojane mai jini jiki kato mai ji da karfi fari tas yanufi motar da DON yanuna ya shiga yawa motar key har,inda DON ke tsaye ya jawo mota, wani bakin soja kato dashi kak karfan gaske yazo da sauri ya buɗe wa DON kofar motar takawa yake sannu a hankali yashiga motar ya zauna, sara masa sojan yayi san nan ya rufe kofar motar, sojan yaja motar da ma tsakai chin gudu suka fita ta ɗayan gate ɗin A gaban Aryan da Aiman motar DON tayi parking, sauƙe glass din motar DON yayi, yasa hannu ya karbi bindigar da Aryan ke mika masa juyawa Aryan yayi yanufi nashi motar Aiman kuwa yana tsaye,suma kuma suna tsaye basu tada motochin nasu ba Almost 5 mnt suna tsaye shiru a nitse DON ya ɗago green eyes nashi yana kallan Aiman calmly yafara magana "kai inbazaka shiga bane muyi tafiyar mu, tsaki Aiman yaja yana faɗin "au ashe dai bazaku iya tafiya ku barni ba, na zachi nima wulakanchi zakumin DON dai bai sake magana ba sai ma mai da glass ɗin motar yayi ya rufe Aiman kuwa sai da ya sake tsai dasu for Almost 5mnt tukun nan yabude motar DON yashiga, ko kallan in dayake DON bai yiba yayiwa Abdol umarnin akan suwuche a nitse Abdol ya taɗa motar da matsakai chin gudu suka nufi gate, tun basu karisa security suka wangale musu katafaren gate ɗin a jere suka dan na hanchin motochin nasu waje, motar DON ne a gaba sai na Aryan ke bi masa sai wasu motochi 3 chike da sojoji, shinfi ɗadɗiyar titi suka miƙa kira ne yashigo wayar DON saida wayar takusa katsewa yachirota daga aljihu, Yusuf shine sunan daya bayyana a kan screen ɗin wayar, picking call ɗin yayi ya kara a kunnensa yana faɗin hello daga ɗayan ɓangaren Yusuf yace "bro ykk "a hankali ya furta normal kai fa "Yusuf yace nima normal, inaganin gobe zan shigo abun dayasa ban shigo yau ba kaga Abba yana da zama damu, Aiman da Ahmad sun gudu sunki jiran meeting ɗin , SO kaga bai kamata nima naki tsayawa ba jinjina kai DON yayi yana faɗin "eh hakane amma kayi amfani da lokachin ka dan lokachi bata jira sai dai ajirata "kai DON tun munayara kake yawan faɗa mana haka inshaa allah zamuyi amfani da lokachin mu, " good kawai yace san nan ya katse wayar Aiman dake zaune Age'fensane yace akoi matsala fa DON " batare da ya kalla inda Aiman yakeba yafara magana matsala batada wajen zama a family Abubakar saraki, tsaki Aiman yaja kafin yace "ta kanka kuwa zatama fara "koh? DON ya tambaya yana kokarin mai da wayar sa aljihu Aiman dan haushi bai ma sake maganaba Yola Nigeria Da kyar da kyar suke tafiya suna rike da kofi a hannun su kamar bazasu kai lbr ba tun safe yaran nan suke debo ruwa da cups amma har yanzu karfe 6 na yamma basu gama ba subhanallah da kyar diyana ta bude baki tafara magana hiyana bazan iya chigaba da ɗeban ruwan nan ba wlh yinwa nakeji numfashi na zai iya ɗaukewa "ki kara hakuri diyana Allah natare kinji, kiyi addua kawai adun halin dakika tsinchi kanki kuma ki kasan che mai godewa Allah sai Allah yakawo miki sauki "alhamdulillah alhamdulillah alhamdulillah Allah ngd, Allah mai kyauta mai kari ya ubangiji kadube mu da idon Rahma Allah ka kawo mana sauki " ameen ameen diyana haka zaki rinkayi a kowanihali kika tsinchi kanki, diyana batare da ta sake magana ba tanemi waje kasan wata bishiya ta zauna, a'razane hiyana ke faɗin "aa diyana kitashi dan Allah mutafi inbahakaba kinfasan inna "wlh hiyana sai dai yau inna takashe ni, haba da wani kafa kikesan intafi nagaji nagaji yinwa nakeji ko ran dunan dake chikin gidan nan fa bamugama chikawaba barema har musa na dabbobi ta karisa maganar kamar zatayi kuka, hiyana zatayi magana sai sukaji magana ta bayan su da sauri suka juya gaba ɗayan su har suna haɗa baki wajen chewa "inawuni yaya bello "lfy me kukeyi anan da man'gariban nan " ruwa muke ɗiba wa inna diyana tabashi amsa, "to ya kamata kutashi kutafi gida tunda kunga man'gariba ta kawo kai ga dajin nan da machizai, ina ruwan naku in taya ku ɗauka zuwa chikin gari, hiyana ta nuna masa kofin dake hannun ta tache gashi nan "to yau kuma da kofi kuka koma debo ruwan ne ina boket na ɗiban ruwan naku, da sauri diyana tace buba ne ya fasa mana boket, inna kuma tache mukoma debowa da kofi, girgiza kai bello yayi yana faɗin kuchigaba da hakuri kuna addua inshaa Allah, Allah zai kawo muku mafita amma dai yanzu kutashi kutafi gida "da kyar diyana tamike daga zaman datayi yaya bello yayi gaba su kabi bayan sa tafiya suke kamar babu jini ajikin s,Juyowa bello yayi yana faɗin "ga gyada ku karba kuchi yanzu na chiro a gona yayi maganar yana mika musu ledar gyaɗan dake hannun sa chikin ladabi hiyana ta ansan musu gyadar tana faɗin mun gode murmushi kawai bello yamata batare daya amsaba ya juya ya chigaba da tafiya,suma suka chigaba da tafiya da kyar da kyar har suka fito chikin gari, bello ya nufi gidan sukuma suka tsaya a kasar bishiya mangoron kofar gidan nasu, suka fara chin gyaɗar da yaya bello yabasu kinsan me hiyana naso ache gyadar nan dafaffache "au yanzu diyana hakanma baki godewa Allah ba karki manta fa tun safe fa ba abun da mukachi, kuma babu wanda ya tausaya mana yabamu wani abu dan kin'samu yanzu yaya bello yabamu gyada shine zaki waniche da dafaffache koh, to kije kidafaɗin, in bazaki iyachi hakaba sai kibari dan bawanda yamiki dole "aa hiyana abun ae bafaɗa bane kawai daga faɗin ra'ayi na "wan nan ba ra'ayi bane diyana rashin godiyar Allah ne kawai, kuma kullun ina faɗa miki kirinka godewa Allah a duk yadda kika samu kanki "to kiyi hakuri hiyana nayi kuskure alhadulillah Allah nagodema dakaba mu abun da za mu sa abakin mu "to kokefa yanzu naji magana "la hiyana kingafa kamar lamrat che ke zuwa diyana tafaɗa tana ɗan murmushi " da sauri hiyana ta juyo tana kallan inda diyana ke nunawa "itache wlh mujirata ta karaso sai mushiga gd tare koh Gyara tsayuwar su sukayi har lamrat ta kariso, sanye take da kayan fulani farache tas itama mai dogon hanchi kamannin'ta ɗaya da hiyana sai dai idon su ba iri ɗaya bane idon lamrat baki ne idon hiyana kuma blue ne lamrat bazata wuce 13 years ba " lamrat kindawo chikin harchen fullanchi diyana tayi maganar " lamrat tace eh Aunty diyana nadawo "Allah yasa kin sayar da nonon chewar hiyana "eh aunty hiyana nasayar dukka "murmushi diyana tayi tana faɗin alhamdulillah nagodewa Allah dayasa kika sayar yanzu kinga inna bazata bugekiba " nifa aunty diyana duk dukar da inna takemin bai dameni'ba nidai kawai bansan naga tana bugun ku,in nika'ɗai zata yita bugu bazan damuba "to aimuma hakanne bamusan inna ta bugeki ya'fimana tabuge'ni nida diyana tabar ku ke da amrat "hmmm hiyana yakamata mushiga gd kunji anfara kirar sallar mangariba koh chewar diyana " hiyana tace gaskiya kam mutafi tayi maganar tana mikawa lamrat ledar gyadar dake hannunta "aa Aunty hiyana nasan tun safe baku chi komai'ba, ni kuma kinga bintu tabani abinchi awajen talla kuchi kawai " hannu hiyana tasa aledar ta debo gyadar ta mikawa lamrat tana faɗin abinchi daban gyada ma daban " lamrat tasa hannu ta amsa gyadar kana tayi godiya haka suka jera har chikin gida da sallama suka shiga innar tasu na tsakar gida tana zaune ga amrat zaune a gefen ta, tana tuka mata tuwo, wuchewa kichin hiyana da diyana sukayi dan juye ruwan dasuka ɗebo lamrat kuma tazo ta sugunna a gaban inna ta chiro kudi tamika mata inna ta karba ta irga kudin san nan tace "yau Allah ya rufa miki asiri kitashi kije ki daukoh wanke wanke kimani,murya na rawa lamrat ta fara magana "inna dan Allah kibari nayi sallah dan wlh ko a'zahar da la'asar banyiba ga kuma mangarib.. bata karasa maganarba ta'farajin saukar duka, da karfi tafara ihu tana faɗin dan Allah inna kiyi hakuri, da gudu diyana da hiyana suka fito daga kichin ɗin sukayo wajen inna suka duka kasa suka kama kafarta suna faɗin inna dan Allah ki kyale ta mu ki dakemu a madadin ta dan Allah inna kiyi hakuri, kafa inna tasa ta shuresu ta ɗau koh itachen a chikin wuta a murhun da amrat ke tuka tuwo tafara bugun su dashi, suna ihu kamar ran su zai fita, amrat na tuƙa tuwo tana kuka, haɗesu inna tayi tamusu duka mai isar duk ta gun bura musu jiki, zama tayi a saman dutse tsakar gidan tana mai da numfashi, "ke diyana ke da hiyana kutashi kutafi ɗiban ruwan ku wlh tun ban tashi na ɓaɓɓala ku ba chikin tsawa inna tayi maganar ke kuma lamrat kitashi ki kama aikin dana saki, ba kun che bakuji ba to wlh zan gyara muku zama a gd nan da kya hiyana da diyana suka mike ga yinwa ga gajiya ga wahala ga duka gashi ko sallar azahar basuyiba ga mangariba tayi ga dattin da jikin su yayi haka suka mike suka dauki cups ɗin suka nufi waje suna hawaye lamart kuma tamike tanufi kichin ta tattara wanke wanke ta fito ta ɗebo ruwa ta fara wanke wa tana kuka mara sauti Misalin karfe 9 na dare,tafiya suke achikin duhu suna kuka suka shiga chikin dabbobin su, suka juye musu ruwan suka fito, diyana ta tsaya akusa da bishiyar mangoro kofar gidan su A gala baice hiyana tace "diyana muje saura mana sahu biyu ne ae "wlh hiyana ba zanjeba Allah sai dai inna ta kasheni yau tayi maganar tana kokarin zama awajen "to shike nan kizauna a nan kihuta bani kofin naki naje nadebo har da rabon ki, amma dan Allah karki koma gida dan in kika koma nasan inna zata buge ki, ki zauna har nagama, ɗebowa sai mushiga gida tare, diyana dai ko magana takasa jin hiyana kawai take, juyawa hiyana tai chikin duhu tanufi hanyar rafin, diyana kuwa kwanchiya tai a kasar itachen ba jimawa barchi ya dauketa, hiyana tana tafiya chikin kun gurmin dajin nan tanata surutu ita kaɗai," ya Allah kaba mu ikon chin wan nan jaraba wan Allah ka mikarma na da bappan mu yafara takawa da kafarsa ya Allah kajikan innan mu ya allah kakaremin yan uwana Allah mungode mungode alhadulillah alhadulillah, Allah karkabari a ɗaura aure na da buba ba'nason sa ko kaɗan, wayyo Allah na wai meyasa bappa ya Auri inna habiba ne meyasa bai yi zaman sa haka nanba tunda dai shi da kansa kullun yake chemana baya santa to meyasa ba zai che tatafi gidan suba, wayyo ni hiyana ya zanyi Allah kadubi mu da idan rahma, hakadai hiyana tayi ta addu'oe da surutanta, harta karisa ɗebo sauran sahu biyun dasuka rage, tadawo wajen da diyana ke kwanche kasan itachen, tafara kiran sunan ta, wajen duhu ne bata kallon komai,"diyana kitashi mutafi gida nagama ɗiban ruwan, shiru diyana bata amsa ba kara kiran su nanta hiyana tayi nanma tasake jin shiru, da saurin hiyana ta duƙa kasa tana laluɓe kozata tabota amma shiru bataji diyana awajen ba, Arude tamike zubur tayi chikin gida da gudu, ɗakin su ta faɗa ko sallama babu, amrat da lamrat tasamu zaune suna fiskantar ɗan fitillar kwan dake ɗakin sunyi jugum jugum "lamrat ina diyana,hiyana ta tambaya tana zaro blue eyes nata waje "chikin rau'nanniyar murya lamrat tace ban ganta ba, hiyana zata sake magana amrat tamiƙe ta riƙe hannun tana hawaye chikin muryan kuka tace "Aunty hiyana yinwa nakeji chikina chiwo yakemin sosai, dan Allah kine momin abunda zanchi ko kaɗanne hiyana batasan lokachin da hawaye zuba wani na bin wani yafara zuba a kuma'tun taba, da wanne zata ji gaji'yar ɗebo ruwa ko kuma yinwa, ko ɓa'tar diyana, gasu amrat na kukan yinwa, riko hannun amrat ɗin tayi chikin dashe war murya tace "jeki zauna kinji yanzu zannemo miki abinchi duk inda yake "to kawai Amrat tace san nan takoma wajen zamanta ta zauna, da sauri hiyana ta juya tafito daga ɗakin tana tunanin mugunta irin na inna watarana su suke girka abinchin gidan nan amma inna bata basu sai ran da taga dama ko bappan suma babashi take ba, kai Allah wadaran zuchiya irin na inna Da wan nan tunanin tanufi ɗakin inna bakinta ɗauke da sallama, kwanche ta isko ta a kan figaggiyar gadan chiyawar'ta " bata amsa sallamar ba kuma idanta biyu Murya na rawa hiyana tafara Magana "inna banga diyana bafa "to idan bakiga diyana ba sai me ina ruwana dawata diyana zaki'tashi kifita min a ɗaki'ne ko sai na tashi na babballaki, mikewa hiyana tai tafita tana tunanin tafaɗawa bappa ne kuma intafada masa ma hankalin sa ba karamin tashi zai'yi ba, gashi ba lfy ne da shiba, kai gwara dai naje tanemo ta da kaina basai na faɗawa bappa ba, da wan nan tunanin nufi waje. KANO Aunty farida Ammi Ummi da Aunty amarya sai Khalid da Zahra zaune suke awani katafaren palo mai girman gaske, mai ɗauke da manya manyan Sofa masu matikar kyau da tsada ga laushi set biyu launin milk colour, ga wata makekiyar Tv daga gefe, sai table ɗin chin abinchi mai ɗauke da gujeru 12, idan nace zan tsaya zayyana muku kyan palon nan tofa zamu kwana a nan, zaune suke shiru,sallama Fahad yayi ya shigo palon zama yayi a saman 1str yana gaidasu Ummi, da sallama haidar da Umar ma suka shigo da alamadai family meeting zasuyi Almost 20 mnt suna zaune ba wanda yake magana kowa da abun da yake daga masu latsa waya sai mai daddan na laptop "wayar Aunty farida che yayi kara alamar shigowar kira, ɗaukar wayar tayi tana bin screen ɗin da kallo,ganin sunan my prince, yana tamiƙe da sauri tayi waje,daga gefen bakin kofar ta waje ta tsaya san man tayi picking call ɗin tare da kara wayar a kunnenta tace "hello prince daga ɗayan bangaren DON yace "kun gama meeting ɗin ne "aa yanzu dai zamu zamu fara Abba muke jira yafito "to amma kina ganin zamuyi nasara kuwa "kai prince kabari dai idan mungama mayi magana, naji muryan Abba yafito bata jira amsar'saba da sauri ta katse kirar, ta koma chikin palan, wajen zamanta takoma ta zauna Abba kyakkyawar dattijo ne mai chike da kalama, kallo ɗaya zaka masa ka gane duk yaran gd ka'maninsa suka yo farine tas mai dogon hanchi ga manya manya ash eyes yana da dogon gemu da lallausan saje, gashin kansan nan a kwanche kamar na larabawa zama yayi saman sofa mai ma zaunin mutun1 bin yayan sa yake ɗaya bayan ɗaya da ido yana kallan su shiru palon yayi Almost 5mnt san nan Abba yayi gyaran murya, yafara magana ina Aliyu yake,yayi tambayar bai kai ga rufe baku ba uncle Aliyu yashigo da sallama sanye yake chikin wata dakakkiyar shedda fara tas mai kyau da tsada, kaman'nin sa ɗaya da Abba, gaba ɗaya palon har suna haɗa baki wajen amsa masa sallamar da gudu Zahra tamike ta nufe sa tana faɗin "oyoyo uncle Aliyu oyoyo ta faɗa jikin sa, rungumeta yayi shima tana faɗin "oyoyo autar'mu oyoyo autar'mu san nan ya zare daga jikinsa ya rike hannunta suka nufi wajen Abba saman sofan dake kusa da Abba uncle Aliyu ya zauna tare da zaunar da Zahra a gefen sa, a nitse uncle Aliyu yace ina kwana yaya da fara'a Abba ya "amsa lfy, juyowa yayi ya gaida su Ammi, suma da fara'a suka amsa masa san nan matasan gidan suka fara gai dashi yana amsa musu ɗaya bayan ɗaya da murmushi a face nashi A nitse Abba yafara magana to ku bani hankalin ku nan,duk suka nitsu suka zubawa Abba ido suna saura ren sa chigaba da magana Abba yayi "nataraku a nanne dan inasan magana daku gaba ɗayan ku amma baku gama haduwa'ba dan haka farida ki kiramin sauran yan uwan naki awaya kifada musu duk Abun da suke subari nan da rana ita yau ina bukatar kowa a nan," Aunty farida zatayi magana Abba yaɗaga mata hannu aa farida umarni'ne kuma banasan ɗaya daga chikin ku yamin wata magana kutashi kuje zamu sake magana rana ita yau sai yanzu nagane aina su DON suka ɗau koh idan sunyi magana basa chan zawa ashe awajen Abba ne tab aiko akoi kallo wayyo *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* 💖 The talent troupe writer's💖 Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 4* YOLA Almost 11 na dare hiyana na waje tana neman diyana amma shiru shiru ba diyana ba lbrn'ta hiyana tayi kuka har ta godewa Allah kamar zatayi hauka, ta juyo ta dawo gida jiki a sake ba kwari, yanzu tama daina jin yinwar da takeji burin ta kawai taga ƴar uwar'ta tana shiga gida ɗakin su tanufa kwanche tasamu lamrat da amrat manne da juna sunyi barchi, ga hawaye nan abushe a fuskar su da'alama sunyi kukan yinwa har sun gajine barchi ya dauke su zama tayi akasa kusa dasu su,ta zuba musu blue eyes nata, wasu siraran hawayen takai'ci nabin kunchinta duniyar tunanin inda diyana take tafaɗa, kamar daga sama taji an bude kofar zanan ɗakin nasu an shigo, zubur tamike tana kallan sa ɗauke yake da wani abu a'kafadarsa kamar mutun hasken fitilar baya haska su sosai shiyasa bata gane me yake ɗauke dashi ba, murya na rawa "tace yaya bello kaine, kasa kasa bello yafa magana "eh nine kana ya raɓa ta gefen su lamrat ya kwantar da diyana, a ruɗe hiyana tace "yaya bello me yasame'ta'? aina kagan'ta? Ta mutune'? Naga bata numfashi "hiyana kinitsu mana bata mutu ba suma tayi, kinga yanzu dare yayi zanje gida da safe in kunzo ɗeban ruwa saimuyi magana,in bahaka ba kinsan idan inna ta ganni to nashiga uku, dan haka kiyi shiru karma taji wani motsi, yana gama faɗin haka yajuya ya fiche daga ɗakin itakuwa hiyana ta gyara zaman ta, tana kallan fuskar diyana tana kuka, haka ta kwana kamar yadda taga rana haka taga dare washe gari tun asuba inna ta shigo ɗakin nasu hannu ta riƙe da tulu mai ɗauke da ruwa da karfi ta zubawa diyana nan take diyana ta farfaɗo tana ihu, inna bata bi ta kanta ba ta juya ta zubawa amrat da lamrat a razane suma suka farka, juyawa inna tayi ta zuba sauran ruwan a awajen Kwan chiyar hiyana a tunanin ta hiyana na ɗakin,Amma sai taga akasin haka ba hiyana a wajen a fusache ta juyo gun su diyana zatayi magana taji diyana na sambatu, tana faɗin "dan girman allah buba ka kyale ni kayi kahuri, wayyo allah hiyana ta ina kike kizo ki chech..bata karisa maganar ba taji saukar duka ta ko ina ajikin ta, ihu diyana ta fasa wayyo Allah na shiga uku hiyana kizo ki tai makeni buba zai kashe ni, wani bugu inna ta kai mata a baki sai da bakin nata ya fashe, ihu a zaba diyana ta saki, shake mata wuya inna tayi tana faɗin "me buba na yamiki da za kiche ya kyale ki, ko kinga buba a nan ne eh, kodai wani mugun abun kuke shirya masa, jin maganar inna yasa diyana ta dawo chikin hayyachin ta, da kyar ta iya faɗin "inna kiyi hakuri zan mutu dan Allah ki sake min wuya, naushi inna ta sake kai mata a baki tana faɗin "ki mutu mana ina ruwana daman uban me kuke tsinanamin a gd ba gara ku mutu kowa ya huta ba, kara shake diyana inna tayi sosai sai dataga blue eyes nata sun fir fito waje sosai tana kokarin mutuwa da gaske,da sauri ta sake ta tana mai da numfashi, juyawa tayi tana kallon amrat da lamrat in da suka takure waje guda suna hawaye chikin tsawa tace "ke lamrat kitashi kije ki ɗoramin girki idan kin gama kizo kitafi talla, ke kuma amrat ki wuche kije kimin wankin kayana kiyi shara da wanke wanke, itakuma wan nan shai ɗaniyar ni zata sa na zubar da ruwa a kasa koh to wlh gaba ɗaya ruwan gidan nan sai na zubar dashi ku ɗebo wani, ke diyana ki tashi ki ɗauki kofin ki nemo wan nan shai ɗaniyar kufara ɗebomin ruwa kuma wlh daga nan zuwa karfe 10 ku chika komai na gd nan, dan dole yau ku jemin tallah ba zanyi asara ba, tana gama faɗin hakan, ta juya tayi nufi hanyar fita har ta kai bakin kofa sai kuma tace wlh idan kuka bari na kai tsakar gd baku fito ba na lahira sai yafi ku jin daɗi, jiki ba kwari lamrat da amrat suka mike suka fice suka bar diyana kwanche baki na jini sai kuka mara sauti dake Inna na fitowa tayi karo da hiyana a tsakar gida hannun ta rike da cup guda biyu da alama ruwa take ɗebowa "ke ni zakiwa iskanchi to wlh barikiji duk ruwan dake gidan nan saina zubar dashi a kasa kun ɗebo wani, san nan kuma ke kafin kifara zubawa a randu nan nan, sai kinyi sahu 10 kina ɗebowa kina zubar wa a kasa har sau 10 tukun nan, kifara zubawa a tulu, ni zakisa nayi a sara ruwa ba nashiga ɗaki zan tashe ki ashe ba kinan ki kasani na zubar da ruwa a kasa koh, ke gaki mai wayau tun asuba kintafi ɗebo ruwa, kuma barikiji duk yadda zakuyi kuyi nan da karfe 10 dole kuchika ko ina na gidan, nan san nan ku jemin talla dan yau bazanyi asaraba, tana kaiwa nan ta wuche tanufi kichen, tafara zubar da ruwan dake chikin randu nan da kuma tulu nan,sai da ta tabbatar babu wani tulun daya yage da ruwa a chikin sa san nan tafito tawuche ɗakin ta ta haye gado, babusallar asuba Dur kushewa kasa hiyana tayi ta rushe da matsanan chin kuka, mai tsuma zuchiyar mai sauraro, kuka take kamar ranta zai fita sai datayi kukan, mai isar ta san nan ta ɗago kai tana kallan su amra dake tsaye a bakin kofar dakin su, alama ta musu da hannu aka sutafi sufara aikin su kar inna tafito ta gansu, ganin babu diyana a wajen ne na yasa ta mike da kyar tanufi ɗaki dan tadubo ta Kwanche ta samu diyana sai kuka take "ita chikin muryan kuma tace diyana kitashi mutafi mu fara aikin mu tafaɗi hakan chikin shasshakar kuka "wlh hiyana bazan iya tashiba jinake kamar zan mutu chikina murdamin yake saboda yinwa "to diyana ya zamuyi kinsan dai in kika zauna inna ta dazo ta sameki duka zata kara Miki, kitashi muje saiki zauna a gonar yaya bello ni kuma na ɗebo ruwan "to zoki rikeni natashi, matsowa hiyana tayi ta kama kafaɗarata, ta tai maka mata tamike har tangal tangal take kamar zata faɗi da kyar ta tsaya a kan kafafunta aruɗe hiyana tace "diyana yanaga jini a jikin zanin ki wai ma ina ki kaje jiya "a tsorache diyana tafara magana hiyana bansan ya akayi naga jininba nima, daga gabana ya fito shiru hiyana ta ɗanyi kafin tace to chanza kaya muje, zamuyi magana a hanya dan in muka tsaya magana a nan inna zatazo ta same mu, da sauri ta ɗauko wa diyana wani tsunmar zanin atampa yasha ruwa duk ya koɗe ta ɗaura mata, tariko hannun ta da kyar diyana ke ɗaga kafa da kyar take ɗin gisa kafar tana tafiya suka fito tsakar gida, suka samu su amrat kowache takama aikin ta, amma kallo ɗaya zaka musu kasan suna chikin tashin hankali ga yinwa duk sun galabaita, girgiza kai kawai hiyana tayi, ta duƙa ta ɗauki cups ɗin data ajiye suka nufi waje Suna futa hiyana tafara tambayar diyana "ina kikaje jiya diyana "jiya na kwantane awajen da kika barni sai barchi ya ɗauke ni ina chikin barchi kawai sainaji a'na kokarin chiremin zani, nabuɗe idona a razane sainaga bubane, da nayi kokarin guduwa shine yakamani ya wanka min mari, kuma yasa kafa ya takamin wuya ya chiremin zani, inata rokansa da ya kyaleni amma yaki da kyar na samu na laluɓi wani karfe nabuga masa a kafa, shine yachire kafarsa a wuyata yafaɗi kasa ni kuma natashi da kyar zan gudu kawai naji ya bugamin wani abu a kai daga nan kuma ban sake sanin komai ba saida inna ta zuba mana ruwa ɗazun ta kare maganar chikin shesshekar kuka "to ae na ki kasamu jinin jikin kin nan kuma "nifa hiyana nache miki ban'saniba kawai ganinsa nayi " jinjina kai hiyana tayi tana faɗin yazama wajibi muneman wa kammu mafita wlh " to yanzu ya zamuyi ke nan tayi maganar dai dai lokachin dasuka isa bakin rafin"hiyana tace ki bari inmun samu lokachi iri idan inna bata nan sai muje muyi magana da bappa, yanzu dai ki ɗebo ruwa ki wanke jinin jikin ki nan, san nan muyi al'wala kinsan jiyama bamuyi sallar azhar laasar mangariba da kuma issha ba, gashi yan zu kuma ana sallar asuba sai muhaɗa dukka,muje kasar itachen chan mubiya bashin sallolin kafin mufara ɗiban ruwa "to kawai diyana tace san nan tanufi bakin rafin ta ɗebo ruwa ta koma gefe ta wanke jikinta tas san nan sukayi al'wala suka nufi kar'kashi bishiyar mangoron suka shinfiɗa ɗan kwalin su suka ta da sallah, sai da suka biyan bashin sallar da akebin su, najiya san nan sukayi sallah asuba addua hiyana tai sosai" ya allah kayafewasu amra ba laifin su bane innache kehanasu yin sallah Allah mun'tuba haɗa sallah da muke Allah kayafe mana diyana kuwa adduar Allah yakawo musu mafita take hakadai suka gama adduar san nan su kamike " hiyana tanufi bakin rafi tana faɗin diyana kishiga gonar yaya bello ki zauna ki huta, ruwa ta ɗeba a cups ɗin ta kama hanyar gd, ta kuma diyana tashiga chikin gonar yaya bello ta zauna da yake gonar a bakin rafin yake daga chikin gonar kana iya kallan chikin rafin har karfe 8 na safe diyana na zaune a chikin gonar bello, hiyana kuwa saifaman jidan ruwa take ammafa da cups yan zuma taɗebo ruwan takama hanyar gida tanajan kafarta da kyar da kyar har takai kusa da gida zata shiga ke nan, buba ya tare mata gaba ɗaure fuska hiyana tayi sosai" babu kabani hanya hannu buba yasa ya buge cups ɗin dake hannunta yafaɗi kasa ruwan yazube, hiyana kamar zatayi kuka ta duka kasa ta ɗauki cups din har kwallah yafara zuba a idan ta batachewa buba ko kalaba takama hanya tajuya tanufi hanyar komawa rafin, tana tafiya wasu siraran hawayene masu dumin gaske ke zuba mata a'kan kunchin ta. haka takoma rafin tasake debo ruwan tajuyo ta zata tafi ke nan taga diyana a tsaya a bayan ta "hiyana kawo in karɓa miki kekuma kije ki huta tunda tun asuba kike deban ruwan nan "aa diyana kingafa ke baki da lfy dan haka kije ki zauna kibari zanyi "diyana tace aa to kawo nayi ko sahu 10 ne sai ki karba " sahu 10 yayi yawa diyana ki daiyi 3 "to bani cups din, mikama ta cups ɗin hiyana tayi, tawuche tanufi chikin gonar yaya bello diyana kuma tanufi hanyar gida kodataje itama zata shiga gida buba tagani tsaye a bakin kofar gidan su batache masa ko sannuba tazo taraba gefen'sa zata wuche, buba ba tsoran Allah yasa hannun sa yasake buge cups din ruwan da diyana take da shi suka faɗi kasa ruwan ya zuɓe "a fusache diyana ta ɗago zatayi magana kome ta tuna kuma sai tafasa ta duƙa ta ɗauki cups din tajuya takama hanyar komawa rafin, buba kuwa yana ganin ta tafi yayi murmushi mugun ta cheke da izza da iya shege yafara magana,"ai kunshiga uku dani wlh bazan taba bari ku zauna lfy ba, narinka kuntata muku san nan kuma in na Auri hiyana in maida ta baiwar kowa na kauyen nan,dariya yayi sosai san nan ya chigaba da chewa kai amma goggo habiba ma yar aljanna che wlh ta iya horaku ɗeban ruwa da kofi ai shine maganin ku, a hakanma nikuma ba barin ku zanyiba, narinƙa addaban rayuwar ku kenan ina kifar da ruwan, yau sai kafarku ta daina takawa yasake kwashe wa da dariya kamar mahaukachi diyana kuwa juyawa tai komawa rafin ta taɗebo wani ruwan tanufo gida, ko datazo kofar gida ba'tasami buba'ba ba'karamin daɗi tajiba alhllh ta furta san nan tanufi gidan zata shiga, kamar daga sama taji an buge cups ɗin hannunta sun faɗi kasa ruwan yazube a fusache ta ɗago ganin bubane a gabanta hakan yasa tarufe ido ta zabga masa mari a kumatu diyana daman bata da hakurin jure wulakanchi buba kuwa bai'yi wata wata ba ya kwashe kafafunta tafaɗi kasa kanta ya bugu da jikin wani dutse dake bakin kofar gidan, wani ihu azaba ta sake, buba kuwa bai tau saya mata ba ya hau bugunta kamar ai aikoshi diyana sai ihu take ganin zai mata illa babu wanda yakawo mata agaji yasa tamike da kyar tana kokarin guduwa damkoh hijabinta yayi tabaya ya shake mata wuya ya bugata da kasa wani azaba taji gashi yaki sakin hijabin nata ga wuyan'ta a shake da gyar take numfashi ,tagama sad'dakkarwa mutuwa zatayi sae kuma taji buba yayi ihu kuma ya saketa "da kyar ta iya buɗe ido ta sauke su a kan yaya bello dake tsaye rike da sandar kiwo,sai huchi yake kamar wani zaki, ga buba kuma sume a kasa hannu yaya bello yasa ya ɗauke ta chak ya saɓata a kafaɗarsa yanufi hanyar rafin da ita, nan sukabar buba kwanche, bello irin mazan nanne masu karfi gashi dogo sosai kakkarfa kai tsaye gonarsa yanufa da ita hiyana na zaune taga yaya bello ɗauke da diyana a kafadarsa da sauri tamike tanufi'sa tana faɗin hande miboni yaya bello me kuma yasame'ta bello bai yi magana ba sai da ya isa wajen dayake zama inyazo gonar, wajen shinfiɗe yake da katifar chiyawa, akai ya kwantar da diyana da sauri hiyana ta karisa wajen ta zauna a kusa da diyana, tana fadin "diyana me yasame'ki waya bugeki waya pasa maki baki "hiyana kiyi shiru mana ki kyale'ta ta ɗan huta tun da kika gammu tare ai koma me yafaru zakiji chewar bello" hiyana dai hankalin ta bai kwantaba mikewa bello yayi yana faɗin ina zuwa san nan yakama hanyar fita daga gonar hiyana na ganin yaya bello ya tafi, ta matso kusa da diyana ta rike hannun'ta murya na rawa tafara magana "diyana meyasame'ki, chikin sarƙewar murya diyana tache "buba ne ya bugeni, dafe kai hiyana tayi tana faɗin "diyana banache duk abun da buba zai miki kirinka hakuriba, ae'nafaɗa miki koma me kika masa a kan mu abun zai sake dawowa tun da mudai bamu da gata, bamu da mai tare mana fada ki dubafa kigani gaba ɗaya kauyen nan gudun'mu suke saboda kalar idon'mu, kinsa ni wasuma har mayu suke chemana, wai idon'mu ba irin na mutane bane irin na mayune bawanda yake kusantar mu kowa wai tsoro muke bashi, duk kauyen nan yaya bello ne kawai mai tausaya mana sai bappa, su biyu suka rage mana amma duk da kinsan da haka sai kije kirinka biyewa buba kina jawa kanki wata masifar koh hiyana zata sake magana kenan idanta ya sauka a kan jinin dake jikin zanin diyana,a ɗan razane tace "diyana wai wan nan jinin kam na menene haka, chikin dashe war murya diyana tache "nima wlh ban saniba tunfa dana tashi yau da safe naketa ganin jinin yana fitowa yaki dai nawa, girgiza kai hiyana tayi tana faɗin "kuma kin duba bakiji chiwo'ba "ni banji wani chiwo'ba, shiru hiyana tayi tana tunanin a dai iya karatun da bappa ya koyamu'su tabbas yataɓa faɗa musu idan mace tafara girma to zata fara jinin haila, to ke nan wan nan shine, to idan koh hakane ae no yakamata nafara jinin ba diyana ba, tun da ni che babba amma yau zanje na tambayi bappa gaskiya dan muji wan nan jinin na lfy tayi nisa chikin tu naninta sae' taji muryan yaya bello yana faɗin tashi kuchi abinchi, dawo da kallanta kan'sa hiyana tai yana rike da samira rufe da pai pai, a dayan hannun'sa kuwa kwaryar nono ne, ajiye musu yayi yana faɗin "kutashi kuchi dawuri "yaya bello bazan'mu iya chin abinchin nan,mu barsu amrat ba, basu chi komai bafa tun jiya da safe hiyana tayi maganar kamar zatayi kuka,yaya bello yace "hiyana karki damu kuchi kinji zanje in sayo muku rogo a dan dali sae' ku ɓoye ku kai musu yana gama faɗin hakan ya ɗau fatan yar'sa yanufi wajen da yake shuki, hiyana ta miƙe,ta kama hannun diyana ta tai maka mata ta miƙe zaune, san nan ta jawo musu samiran Abinchin gaban su ta buɗeq, ɗumamen duwon dawane mai kyau da miyar kuɓewa yaji man shanu gashi sai tiriri, yake kuma da yawa dan yakusa chika samiran nan fa sukafara chi, hannu baka hannu kwarya, saida suka chinye tas san nan suka jawo kwaryar nonon ma suka shanye, hiyana tamike ta ɗauki samiran da kwaryar nono ta nufi rafin ta wanke'su san nan ta debi ruwa a chikin kwaryar tash takuma kawowa diyana wai shin wanene bello? Bello dai dashi da buba babansu daya mamane daban daban baban su buba kuwa yaya inna habibache inna habiba kishiyar mamansu diyana bello yana da mata yayi aure kuma a chikin gidansu yake zaune da matar tasa shiyasa duk taimakon da zaiyiwa su diyana yakeyi a boye dan indai yabari inna habiba tasani to wlh sharri zata masa tache yana nemansune ta haddasa masa masifa tsakaninsa da matarsa shikuma yana matikar tau saya musune shiyasa yake tallafa musu wan nan takai checchen wanene bello ke nan hiyana ta kawowa diyana ruwan ansa diyana tayi tasha san nan hiyana ta dubi diyana tache to barinaje na chigaba da ɗeban ruwan "aa mutafi tare dai dan yanzukam nasamu karfi ae "to muje jerawa sukayi har inda bello ke noma sukaje, suka masa godiya tare da sallama, to bello yace san nan yaɗora da chewa "an jima zan kawo muku rogon bari na gama noma naje dan dali ya sawo muku koh sai kubawa su amrat ɗin "to yaya bello mun gode sosai hiyana tafaɗa tana kamo hannun diyana har sun juya zasu tafi hiyana takuma juyo tache yaya bello wai dan allah me buba yayiwa diyana jiyane naga jikin'ta sai jini yake Shiru bello ya ɗanyi kamar mai tunanin wani abu, a nitse yafara magana babu abun da yama'ta dayaso yama'ta fyaɗe'ne sai kuma Allah ya tsare najiyo ihun'ta shine naje na kwache'ta, amma lokachin dana shiga ɗakin buban, dai dai lokachin yabuga mata sandar'sa a kai shiyasa kikaga tasuma, batun jini kuma ina ganin girmane yazo mata amma kuje gida zansan abunyi a kai hiyana tace "yaya bello menene kuma fyaɗe "shikenan ku daije gida ba sai anmiki dalla dalla ba, chewar bello Jiki ba kwari suka'nufi rafin suka ɗebi ruwa a kofu nan suka wuche gida da sallama suka shiga gida inna na tsakar gida tana ƙirgawa lamrat robobin nonon dazata tafi talla dasu a tsiyache innar ta ɗago tana kallan'su " kuzo ku ajiye kofin, ku ɗauki tallar nan kuje ku sayarmin idan kun dawo ko da dad darene kwa karasa ɗiban ruwan "da sauri sukaje suka ajiye cups ɗin a kichin, suka fito suka dawo gaban ta suka tsugun na Kirga musu nonon inna tayi tana gamawa ta fara musu kashe di, "wlh ko kwana zakuyi a chan ku kwana amma karku dawo baku sayar da nonon nanba to kawai suka che mata san nan suka ɗauki tallar kowa da nata kwaryar suka nufi hanyar fita daga gidan suna masu tau'sayawa amrat dan kuwa yanzu duk aikin gidan nan ita kaɗai zatayi innalillahi wa inna ilaihir rajiun suna fita "diyana ta dubi hiyana tafara Magana wai yanzu yazamuyi ne kinfasan mu ba'a sayan faran'mu, dan chemana suke mayu ajiyar zuchiya hiyana ta sauƙe kafin tace "Allah na tare damu ai, muje kekam muyi addua, kai tsaye dandali suka nufa dukkan'su uku diyana hiyana lamrat sukabar amrat a gida daman ita amrat ba'a ɗora mata talla sai dai aikin gida kawai inna ke kasheta dashi suna zuwa kowa ta ajiye kwaryar nonon ta nan take mutanen wajen suka fara matsawa nesa dasu, sudai ko ajikin su dan in da sabo sun saba zaman'su sukayi shiru bawanda yache dawani kala a chikin'su wani Wani katon mutunne mummuna baki yazo wajen dasu diyana ke zaune ko sallama bai yiba ya dubi diyana yace ke ki dama min fura da nono na naira 100 ki kawo min masauki na, ya karisa maganar yana nuna mata hanya da masaukin nashi yake "nifa bansan wajen masaukin naka ba diyana tabashi amsa "dakin fita daga dan dalin nan kika ɗan yi kwanar hagu zakiga wata bukka to nanne wajen nawa "to zan kawo ma chewar diyana, juyawa yayi yabar tafi, Hiyana ta dubi diyana dake kokarin dama nono a kwarya dan ta damawa mutumin tache "aa diyana wlh bazaki kai masaba' nifa tunda nake zuwa dan dalin nan ban taɓaganin mutumin nan ba kai ni ko sau ɗaya ma ba a dan dalin kawaiba koma aina ban taba ganin'saba Girgiza kai diyana tayi tana faɗin aa hiyana kibari nakai masa in bahakaba Kinsan dai bamai sayan fura da nono mu ko "to shike nan diyana kije,ki kai masa amma kiyi addua dan wlh in tsoran, karya sacheki kinga ba sanin sa mukayiba a diyana ta amsa da "to tafara dama furan bajimawa tagama dama furan ta ɗauka tanufi inda mutumin ya nuna mata, a bakin kofar bukkan nasa ta tsaya ta masa sallama, yana daga chikin dakin ya amsa sallamar tare da faɗin "ki shigo mana, diyana ba musu ta shiga a zaune ta'sameshi a tsakiyar ɗakin, gabansa taje ta ɗuka ta ajiye masa damammi yar furan a gaban sa, tana faɗin a ban kuɗin murmushi yayi ya ɗago jajayen idon'sa yana kallan ta "yarinya mai kyau kinasan kuɗi koh, diyana zatayi magana sai taji ya riko hannun'ta yachi gaba da faɗin "ni zan baki kuɗi dayawa in kinaso ya kai karshen maganar, yana kokarin rungumar'ta Da karfi diyana ta ture'sa tamike da gudu ta nufi waje, tana waige waige ko mutumin yana binta, a dai dai bakin kofar ta waje tayi karo da bello, baya tayi zata faɗi da sauri bello ya riko kafaɗar ta yana kallon chikin idon tana yana faɗin lfy diyana ita kuwa sai waige waige take, murya na rawa tache "yaya bello wlh shine ya kamamin hannu wai zai bani kuɗi A'fusache bello yache "ae daman bayan'ki nabiyo, yanzu zuwa'na dan dali na tambayi hiyana ina kike shine fadamin kinzo kawo wa wani nono, yanzu dai ki koma dan dali ina zuwa yayi maganar tare da sakin kafaɗar ta Da gudu diyana tawuche tanufi dandali, shi kuma bello yanufi chikin ɗakin mutumin zaune ya samesa yana shan furan da diyana ta kawo wani kallan banza bello ya bishi dashi daga sama har kasa kafin yache malam wanene kai " mutumin yaɗago kai daniyar yayiwa bello rashin mutunchi sai kuma yaga bello chikakken namiji'ne mai ji da karfi dan ko faɗa zasuyi bello zai masa dukan mutu, dan haka sae yanitsu chikin girmama'wa yace "ni bakoh ne rai a ɓache bello yafara magana "eh ae nasan kai bako ne tun da ban taɓa ganinka a nan ba chewa nai daga ina kake, kuma meyakawo ka garin nan shiru ya ɗanyi kafin yache "daga kauyen tongo nake kuma hanyache tabi dani tanan na tsayane dan na hutane, idan na huta sai nachigaba da tafiya "shine zaka lalata mana yara bello yayi tambayar chikin tsawa, shiru mutumin yayi Yaya Bello ya chigaba da chewa aradun Allah idan kasake yiwa ɗaya daga chikin kannena magana wlh sae dai a ɗau gawarka murya na rawa mutumin yace "kayi hakuri bazan sakeba, bello bai sake magana ba yasa kai yafeche daga dakin a fusache, wajen su diyana yanufa,suna zaune suna yar hirar'su bello yazo kusa dasu kamar mai sayan nono kasa kasa yafara magana "duk wanda ba zai sayi nono a nan ba sai dai abari, karku kuskura ku sake kai ma wani sai dai ya hakura san nan kuma ki damamin fura da nono na 100, da sauri hiyana ta bude kwaryar nono ta ɗauko roba biyu ta juyesu a chikin wani dan karamin kwarya tasa fura biyu ta dau ludayi tafa damawa, tagama ta juye masa a leda ta mika masa,hannu yasa ya ansa, yasa ɗayan hannun sa a aljihun ya chiro kuɗi naira 500 ya juya gabas da yamma dan yaga akoi mai kallan sane ko babu, dan bai san inna tasani, mikawa hiyana kuɗin yayi, Kin ansa tayi, tana girgiza masa kai alamar ya bar kuɗin kawai, kan pai pan dasuka rufe kwaryan nono ya ajiye musu kuɗin kasa kasa yache kichere 100 na nono kibawa inna, sauran 400 kisaya muku rogon 100 ki ajiye 300 kuma zai muku am fani gobe, bai jira amsar suba yajuya da sauri, dan ya lura hankalin mutane yafara dawowa kansu kar wata matsalar tazo tafaru wuni zumbur su hiyana sukayi awajen ban da bello daya saya nonon bawan da yasake saya, shima mutumin da diyana ta kai wa nono bai basu kuɗin ba, haka sukayita zama da nono har karfe 6 na yamma, san nan hiyana ta miƙe tana faɗin kutashi mutafi gida, mikewa diyana da lamrat sukayi suka ɗauki kwaryar nono suka ɗora akansu suka kama hanyar gida Suna tafiya ne diyana tache "wai lamrat waya saye furan ki na jiyane lamrat tace "ae dayake kinga jiya kasuwane akoi baki,ni kuma kinga ai idona ba irin naku bane ba wanda yake chemin mayya shiyasa bakin suka rinka sayan nonon Hiyana ta girgiza kai tana faɗin "ae kema da idon ki yayi irin namu babu wan da zai saya koda bakin nema, suma chewa zasuyi ke mayya che Diyana tache "yanzu ya zamuyi da inna, ɗaure fuska hiyana tayi tana faɗin "ya zamuyi kuwa dukane dai kamar yadda muka saba shi zamusha "Allah kakawo mana mafita chewar diyana, dukkan su suka amsa da ameen Da sallama suka shiga gidan sai faman rakuɓe rakuɓe suke, muryan inna che ta daki dodon kunnen su daga ɗaki, tana faɗin "ae shiyasa nakesan hiyana ta Auri buban kinga ita hanyar mutuwar ta mai sauki ne, sukuma sauran zamusan yadda zamuyi dasu amma bazamuyi kisa a chikin gidan nan ba dan kinsan al adar kauyen nan, amma na chi al'washin duk dabbobin nan nine zan gajesu wlh dukkan'su nizan zama sanadiyar mutuwar su , wata murya mara daɗin ji sukajiyo daga chikin ɗakin inna tana faɗin "ae wahalar da kike ba suma habiba am zata iya zama ajalin su, Wani dariya inna tayi san nan tace ae yanzu ma kara nin'ka musu wahalar zanyi, kuma sati nan mai zuwa za'a ɗaura Auren buba da shigiyar nan . Baya baya sukayi suka fita daga gidan suna fita suka rushe da kuka,suna kuka suna tafiya har suka isa kasan itachen mangoro dake ɗan bayan gidan su zama sukayi awajen,suka sauke kwaryan nono dake kansu suka chi gaba da kukan su, sai da sukayi kukan mai isarsu san nan sukayi shiru dan kan su, dan duk chikin su ba mai rarrashin dan uwansa Suna zaune awajen har aka kira sallar mangariba, tukun nan suka mike, suka ɗauki kwaryar nono jiki ba kwari suka nufi gida ko da suka shiga, a tsakar gidan suka samu inna jiki a sanyaye suka karasa chiki gaban ta sukaje suka tsugun na, suka sauke kwaryar,sukayi jugum jugum gwanin ban tausayi suna jiran hukunchi, inna naganin haka tagane basu sayar ba miƙewa tayi tanufi ɗaki ta dauko wani katan bulala tafito, tafara bugun su dashi Diyana da hiyana suka hadu suka rufe lamrat bulala na sauka ajikin su, bugun su inna take baji ba gani abun tun suna iya kuka ma har kukan nasu ya daina fita duk sai da tamusu ruɗu ruɗu da jiki, ta kyale su ta kuma fiche daga gidan tana ta mai da numfashi, Amrat na ganin inna ta fita, itama tafito daga ɗakin bappa tayo wajen su da gudu tana kuka haka suka haɗu a tsakar gida suka rungumi juna sunata kuka, sai da sukayi kuka mai isar su San nan su kamike jikin dukkan su jikin su sai karman yinwa da wahala yake, suka nufi dakin bappa da sallama suka shiga amma bai amsa musu ba, akusa dashi suka zauna yana kwanche idon sa Abuɗe yana kallan sama chikin shesshekar kuka hiyana tace "bappa ina wuni shiru bai amsa ba " bappa bakada lfy ne diyana ta tambaya a ruɗe, nan ma shiru bai amsa ba Hiyana tasa hannu ta taɓa shi ko motsi bai yiba a firgiche tafara jijjigasa tana ihu tana kiran sunansa Amma shiru Chikin kiɗima hiyana tafito daga ɗakin tayi waje tana ihu London United Kingdom Tsaye yake a tsakiyar babban palon su hannun'sa ɗaya na rike da trolley ɗayan hannun kuma yana rike da wayarsa yana latsawa, sanye yake chikin black jeans da blue t-shirt ya rage tsawon gashin kansa, yanzu gashin bata wuche zuwa iya wuyar'sa ba, yana sanye da booth black colour a kafarsa dakuma p-cap shima baki hannun sa na ɗaure da wani haɗadɗen agogon daimon mai kyau da tsada fiskar nan kuwa babu alamar annuri akanta a taure take tam kamar an aiko masa da sakon mutuwa amma yayi kyau sosai laɓɓansan nan kuwa kamar yasa jan baki jaa sosai ga sajen sa a kwanche yasha gyara bakaramin kyau yayiba, faffaɗar kirjin san nan kuwa a tsaye dam dam kamar zai fashe ga damtsen hannun sa a chike kamar zasu yaga hannun rikar, almost 10mnt yana tsaye A hankali Aryan ke sauko daga saman stair ɗin shima shigarsa iri ɗaya dana DON abun mamaki shima ya yanke gashin kansa ya rage mata tsawo, rike da trolley shima yana ja sauko wa yayi yazo dai dai inda DON ke tsaye, da wan nan sexy voice nashin ya furta sorry bro,DON bai tanka saba yaja trolley sa yanufi kofar fita, da sauri Aryan yabi bayan sa sukayi waje tare, da gudu rundunar jibga jibgan sojojin masu ji da lfy da karfi sunsha trenin suka nufosu, da sauri abdol ya karɓi trolley hannun DON, Shahram kuma ya karɓi trolley hannun Aryan, suka samu su a chikin haɗaɗɗun motachin, da akajera musu dan tafiyar Aryan yadubi DON yace "muje a mota ɗaya koh,DON batare daya amsa ba yace "wai ina Aiman da Ahmad ne "ae tunjiya suka wuche naija Aryan yabashi amsa yana kallan fuskar sa kama hanya kawai DON yayi batare daya sake magana ba yanufi motar, da sauri abdol yabuɗe masa kofar motar, slowly ya shiga ya zauna, ɗaga hannu Abdol yayi ya sara masa san nan ya rufe kofar motar, zagayowa ta ɗayan kofar motan Aryan yayi, da sauri Shahram ya buɗe masa kofar a nitse ya shiga ya zauna Shahram ya sara masa san nan yarufe kofar motar Da gudu sojojin suka hau nasu motochin su suka tadasu, da matsakai chin gudu suka nufi gate ɗin tun basu kariso ba security suka wangale masu gate ɗin, da gudu suka danna hanchin motochin waje,motar sojoji 2 a gaba sai motar su DON a tsakiya sai motochi 2 na sojoji a baya gudu suke shararawa a kan mikakkiyar titin Aryan ya dubi DON yace sai dai fa mutafi da jet ɗinka dan kuwa nawa yana naija dashi su Ahmad suka tafi "Ok kawai DON yache, chikin kankanin lokachi suka isa Airport Already angama shirya komai su kawai a ke jira, batare da ɓata lokachi ba suka fito daga chikin moton su suka nufi kyakkyawa kuma haɗaɗɗen privet jet ɗin DON mai ɗauke da tambarin sunan'sa PRINCE SAFRAS suna shiga batare da ɓata lokachi ba jirgin yaɗaga sai malam Aminu Kano international Airport Kano Nigeria More comments and share pls *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* 💖 The talent troupe writer's 💖 Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 5* DON Misalin karfe 5 na yamma jirginsu yayi landing a malam Aminu information Airport kano, wasu dan kare dan karan motochi 5 sukazo ɗaukansu ga motochi 3 chike da sojoji, basu wani ɓata lokachi a chikin jirgin ba suka fito tare suka jera, sai wani kara ɗaure fuska suƙe da ka gansu kaga wayan da akawa zuwa dole, musamman DON nashi daban ne, Abdol da Shahram suna biye dasu a baya,rike musu da trolley sojojin nan na ganin fitowar su suka jinro daga nasu motochin suka nufe su, Fahad na ganin fitowar su ya nufesu da sauri, yana ɗan murnushi hugging na DON yaje yayi yana faɗin "Wellcome back bro, hannu DON yasa yayi taying ɗin yana faɗin "missed U my blood "missed U too yayi maganar yana zare jikin sa daga jikin DON, yajuya yayi rungume Aryan ma, yana faɗin yaya Aryan nayi kewar ku sosai, rungume sa sosai Aryan yayi yace "nima nayi kewar ka sosai my blood, ganin DON yayi gaba ya barsu ne yasa Fahad ya saki Aryan da sauri sukabi bayan DON wajen motochin nasu suka nufa,nan take su Haidar suka fara musu sannu da dawowa ko kallan in da suƙe DON bai yiba bare su saran zai amsa musu, ya shige motar ya zauna yana yamutsa fuska, Aryan ma shiga mota yayi riƙe da hannun Fahad sai da suka zauna san nan ya dubi kannen nasu yace "yauwa to ku shiga mota muje gd koh sai mu gaisa a chan zaifi, da sauri suka koma chikin mota, drivers su kama motochin key da gudun gaske suka bar Airport ɗin gudu suƙe shararawa sosai a kan mikakkiyar titi, sai da suka kusa da bakin gate ɗin gida suka rage gudun motochin, batare da ɓata lokachi ba security daƙe tsaron gate ɗin su wangale musu gate ɗin a nitse suka kutsa chikin gd, kai tsaye parking space suka nufa suna kashe motochin, Shahram da Abdol suka fito daga nasu motar da gudu su kazo suka buɗewa DON da Aryan kofar motar, a nitse DON ya zuro kafafun'sa waje kafin ya fito gaba ɗaya bai bi ta kan kowa ba yanufi ɓangaren sa, Aryan ma ɓangaren sa yanufa riƙe da hannun Fahad suna tafiya suna hira, Yusuf ya karɓi trolley DON daga hannun Abdol yabi bayansa da shi Ahmad ma ya karɓi na Aryan daga hannun Shahram ya nufi ɓangaren Aryan ɗin, su Haidar kuwa kowa yakama kansa yayi part nasa Ammi na zaune akan kujera a palan'ta tasha kwalliya chikin wata ɗankarekiyar lace baki da ratsin ja mai shegen kyau ga wasu gwala gwalan data zuba a wuya da hannu ta,ba karamin kyau tayiba inka ganta kace bata,wuce 25 years ba, Aunty farida tashigo da sallama ɗauke a'bakinta, da fara'a Ammi ta amsa mata sallamar, shigo chiki palon tayi ta zauna saman sofa mai zaman mutun 2,tana fuskantar Ammi "feeda dayake haka Ammi ke kiran Aunty farida feeda,ina junior yake "Junior yana wajen mardiya chewar Aunty farida " ok kawai Ammi tace tana kallan face ɗin Aunty farida "Ammi magana nakesan muyi dan Allah "ae feeda tun shigowar'ki Na fahimchi hakan, badamuwa ina jinki "Ammi daman, magana che a kan price, tun!bata kai karshen maganar ba Ammi ta ɗaga mata hannu, tana faɗin a'a feeda, kinsan dai bazan saka bakina a maganar bako,babu ruwana, dan kuwa kinsan mai martaba idan yayi magana baya chan'zawa "Ammi mun san Abba idan yayi magana baya sau'yawa, amma ae ke ki nasashi ya sauya magana koh, dan Allah Ammi, ki samana baki pls takarisa maganar kamar zatayi kuka "aa feeda babu ruwa'na wai ni ina ruwa da wani prince, ae wan nan ɗan Ummi ne ba ɗa naba kije kisamu Ummi ita tashiga masa amma ban dani "dan Allah Ammi kinfasan Abba yafi sauraren maganarki fiye da kowa a gidan nan" Feeda kin dai san in nache bazanyi abuba tofa bazanyin bane koh dan haka kibar maganar kawai,"to shike nan Ammi na barta barinaje namusu sannu da zuwa "baki Ammi ta taɓe tana faɗin eh lallai feeda ɗaure wa karya gindi,su da suke kannenki basu zasuzo su gaida kiba ke zakije ki gaida su lallai yaran nan suna abun dasu ka gadama Aunty farida tamike tana faɗin kai Ammi kedai babu ruwan ki tsakanina da yan uwana ko inche yayyuna dan yanzu nabasu girma takai karshen maganar tana kokarin fita daga pallan bata tsaya ta jira amsar Ammi ba ta wuche abunta tana fita tayi part ɗin DON Da sallama tashiga palan nasa babu kowa, kai tsaye betroom ɗin sa tanufa, yana tsaye gaban mirrow yana gyara gashin kansa,sanye yake da bakar jallabiya, da alama wanka yayi, jin sallaman ta yasa yaɗago green eyes nashi ta chikin miron yana kallan'ta, batare da ya juyo ba "yace Aunty babba yanzu nake tunanin inje in ganki, kafin inyi barchi Harara wasa Aunty farida ta wurga masa tana fadin "daka ganniba dole kafaɗi haka nasan da banzoba ba zuwa zakayi ka nemeni'ba, slowly ya juyo ya zuba mata green eyes nashi nan kafin yace "a'a Aunty farida ae kema kinsan dole na nemeki Karisa shigowa chikin ɗakin tayi tai, a bakin katafaren gadansa dake shinfiɗe da White bet shit ta zauna tana faɗin,"to ya hanya "Tafiyar da bada san ranmu mukayotaba Tafiyar dole,ya kae karshen maganar yana ɗaure fuska , guntun murmushi Aunty farida tayi kafin tace, "hmmm yanzuma nagama magana da Ammi kafin nazo nan, kara ɗaure fuska yayi yana faɗin "ai dama baki mata magana ba, da baki ɓata bakin ki bama dan nasan baza ta saurare mu ba jinjina kai Aunty farida tayi kafin tache,mudaiyi addua karkadamu inshaa allah komai zaitafi yadda kakeso,tana kae karshen maganar tamike,bari na dubo Aryan, batare da ta jira amsar saba tayi waje dan tasan ba amsa war zai yiba,"juyawa yayi yachi gaba da abun daya'keyi Tana fita ɓangaren DON tanufi ɓangaren Aryan bakin ta ɗauke da sallama tashi palon babu kowa a palon sai sanyi A.c dake ratsa jikin betroom nashi tanufa, sallama tayi a bakin kofar kafin ta tura kofar tashiga kwanche ta same sa akan katafaren gadansa,idon sa a lumshe da alama barchi,yafara ɗaukan, jin an taba kofar ne yasa ya buɗe idon'sa da kyar, yana ganin ta ya dan saki fuska yana da kyar ya buɗe baki da murya irin na mai barchi yace "Allah ya barmana ke aunty mu wlh naso nazo,na dubaki amma barchi ya hanani, murmushi tayi tana faɗin "an dawo lfy my tagar "lfy lau lovely Aunty "to bari na kyale kayi barchin ka daman dai ina san inzo inji an iso lfy ne tun da lfy ba wata matsala ayi barchi lfy sai mun haɗu awajen chin abinchin dare ahuta gajiya,tana kae karshen maganar ta juya tanufi waje juyawa yayi shima yana fuskantar gefen dama yachigaba da barchin daya fara" Misalin karfe 8 nadare gaba ɗaya family Abba sun haɗu a palon, dan chin abinchin dare, banda Aryan DON da kuma Fahad, sun zauna shiru suna jiran fitowar Abba, Ammi che ta katse musu shirun da chewa "nikoh meyasa mairo da salma basu zo bane kodai basu da lbr meeting martaba ya shirya A tsiyache Aunty amarya tace ke Aisha kidaina ɓatamin su nan yarinya, kuma ina ruwanki da zuwar ta inba muna furchiba "haba Aunty amarya daga tambaya chewar Ummi "ke Ummi baa kasa dake ba idan kemaɗin muna furchinne sai naji akule Aunty mardiya tache "a'a wlh ya isheki haka gaskiya bazaki zauna kina zagin iyayen mu, a gaban mu'ba tayi maganar tana nuna Aunty amarya ta hannu, hannu Aunty farida tasa ta ɗan buge bakin Aunty mardiya, tana faɗin to ke ina ruwanki ae dukkan'su iyayen'mune wan nan fadar'sune tsakanin'su Umar ya ɗago rai a ɓache yana faɗin "to ae gashi muma Aunty mardiya rashin kunya kike neman kiyiwa mahaifiyar tamu, A'kule haidar yache "haba Umar kai bakaji abun da Aunty amaryan ke faɗe bane, dafe kai Khalid yayi yana faɗin, to ya isa haka ae kuyi shiru, amma ina ba wan da ya saurari Khalid sunki yin shiru wan nan ya faɗa wan nan ya faɗa abun hat'tafara zama kamar faɗa Dafe kai kawai Ammi da Ummi sukayi suna kallan ikon Allah kowa kokari yake yakare ma haifiyar'sa wan nan abu dame yayi kama" sai faman kache na che suke abu har ta fara zama kamar faɗa Kamar daga sama sukaji gyaran murya daga bayan su nan take, sukayi tsit dan kuwa ko basu juya ba sunsan mai wan nan voice ɗin tsaye yake a bakin kofar shigowa palon, yazura hannu a aljihun wandan,sa' yana kallon su fuskar nan tamkar batasan menene dariya'ba a daure take tam, a nitse yafara takowa izu chikin palon,wajen table ɗin yanufa,da sauri Haidar yamike, yaɗan jamasa kujeran zaman, baya tayadda zaiji daɗin zama gaba ɗaya matasan suka mike,ban da Khalid da Aiman da Yusuf jiki na kerma sukafara "faɗin sannu da fitowa yaya Aryan zama yayi batare daya amsaba yana binsu da ido jiki ba kwari suma suka koma suka zauna, murya na rawa Zahra tache "sannu da dawowa yaya Aryan ko kallan in da take bai yi ba bai kuma amsa sannu nata ba ita ma,nan take kowa a chikin su yasha jinin jikin sa kallon fiskokin su yake sosai kamar mai karantar wani abu a tattare dasu "me za'a zubamaka ne Aryan Ammi ta tambaya tana kallan fiskar sa, sai lokachin yadawo da kallansa kan Ammi kana yaɗan saki fuska calmly yace "abun daya dache kawai "ok to bintu kuzuba masa ferfesu kayan chiki da fraid rice Ammi tabawa masu aikin umarni, da sauri suka fara zaran plate dan su zuba masa,hannun su har rawa yake dan tsoran sa da sukeji suna kokarin zuba masa abin chin'ne Aunty amarya ta daƙa musu tsawa "bashi zaku zuba masaba dan babu wanda ya isa ya zabawa ɗa na abun, da zai chi sai ni dana haife'sa kowa a gidan nan yana da nashi ɗan ae to kowa ya kula da nashi ba ruwan shi dana wani,dan haka tuwon shinkafa zaku zuba masa Shiru yan aikin sukayi sun rasa umarnin wa zasu bi "kamar daga sukaji Aryan yana faɗin ku bar'shima kawai am ok, Aunty amarya zatayi magana sukaji takun tafiya ta bayan su dukkan su suka juya ban da Aryan, tafiya suke chikin kwanchiyar, hankali sun jero kamar ,sanye suke chikin jallabiya dukkansu Fahad bakin DON kuma fari tas, fiskar sun nan dukkansu babu wasa a ɗaure taku suƙe irin na chikakkun maza, kamar wasu yan biyu haka suka jero dan dai kawai DON yafi Fahad tsawo dakuma chika sai kuma kalar kwayar ido daya ban ban tasu Fahad kwayar idon sa baki ne DON kuma green amma ban da haka kaman'nin su ɗaya A take palon yayi tsit suka kara nitsu wa dan duk gidan idan ka chire Abba Ammi da Ummi Aunty farida sai Aryan to kowa na gidan tsoran DON yake, har Aunty amarya tsoran sa take kamar me dan tasan DON ba wasa ba'a kawo masa wargi yanzu zai sumar da mutun, bakaramin tsoransa Aunty amarya ke jiba, da sauri Haidar yamike ya gyara musu kujerar da zasu zauna, a nitse suka zauna slowly DON ya ɗago yafara gai da iyayen nasu, da fara'a suka amsa masa, da sauri kannen nasu suka fara ɗaga masa gaisuwa, bai amsa gaisuwar kowa daga chikin su ba sai ma wayar sa daya chiro daga aljihun sa yafara latsawa "prince me Za'a zubama,Ummi ta tambaya tana kallan face nashi, shiru ya ɗanyi kamar mai tunani sai kuma ya dawo da kallan sa kan Aunty farida,batare dayayi magana ba, Aunty farida ta gane me yake nufi da sauri tace,da masu aikin "ku zubawa kowa ferfesun kaji da chips kawai Chikin sauri, suka fara zaran plate suna zubawa suna mika musu A hankali Aryan ya ɗau spoon yafara shan ferfesu, wani kululun bakin chikine ya tokare wa Aunty amarya makoshi tana san tayi magana tana tsoran DON a zuchiyar ta take faɗin wai komai farida tace a gidan nan ko, basaso sai sun yarda, gashi dai ni tana haifi yaran nan amma bani da wani iko da su, maganar farida tafi nawa muhim manchi dole nayi maganin abun wlh bazayyiwu'ba Da Sallama Abba yashigo palon yana sanye chikin jallabiya fara tas kai tsaye table ɗin yanufa,tun bai karisa zama ba suka fara gaishesa,Sai da duk suka gama gai'dashine ya haɗesu yabasu amsa ɗaya da sauri bintu mai aiki ta rari plate ta zuba masa abinchin zaɓin Aunty farida wato ferfesun kaji da chips Tunda Abba yaga irin abinchin'ne a plate ɗin kowa dake wajen yagane zaɓin Aunty farida ne dan haka shima karba kawai yayi yafara chi (sai yanzu nasan a inda yan gidan suka gado rashin magana dan kuwa shima Abba baya magana shiru shirune) Shiru kake jin palan ba mai magana sai karan spoon kawai zakaji,da sautin A.c dake tashi Bayan sungama chin abinchin ne DON ya mikewa ya nufi hanyar fita daga palon, harya kai bakin kofar sai kuma ya juyo yana faɗin "dukkan ku mazan nan kusameni a ɗaki,ke kuma Zahra karfe 10 dai dai ina bukatar ganin ki bai jira amsar su ba yayi waje, da sauri suma suka muke sukabi bayan'sa Suna fita Abba ya dubi su Ammi yana faɗin "sun aikata wani abun da ba dai dai bake nan,Ammi dai shiru tai bata bashi amsaba hakama Ummi aunty amarya che tache "zagina mana sukayi, Shiru Abba yayi dan yasan halinta sarai yanzu haka ita ta takalo faɗan "ranka shidade inasan magana dakai chewar Ammi, Abba zaiyi magana Aunty amarya tarigashi dache'wa "to ae yau ba ranar ki bane bake kike dashi ba sai ki bari sai yadawo dakin ki, shiru Ammi tai dukkansu ba wanda yasake magana DON na shiga dakin sa ya zaune a gefen katafaren gadon sa yana jiran kannen nasu Da sallama suka shigo gaba dayan su Aryan ya wuche ya zauna a kusa da DON a bakin gadan, shi kuma Fahad hayewa yayi kan gadon abunsa ya kwanta ya dauko wayarsa yafara latsawa,domin kuwa yariga da yasan dalilin kirannasu to shi baya chiki maganar Dukkan su zama sukayi a saman sofan dake ɗakin Khalid ma agefen gadon yazauna suka sa DON a tsakiya shida Aryan ryan Almost 10mnt DON bai che dasu komai ba kamar ma baisan da zaman su a ɗakin ba, shiru sukayi suna tunanin me yasa ya kira'su kodai yaji abun daya faru a palo ne calmly yafara magana "daga yau sai yau duk wanda ya sake,idan iyayen mu suna magana a tsakanin'su yasa baki kunsan me zai biyo baya ina ruwan ku da faɗan su Shiru sukayi bawanda yache kala DON yachi gaba dace wa "last warning nake muku idan kuka bari nasake kama'ku da irin wan nan dabiar bama sai nayi magana ba, kai Haidar da kai da Umar kuje wajen kwallo bayan nan kufara frog jump ina zuwa ya kai karshen maganar yana kallansu Haidar da Umar ɗin mikewa sukayi suka fita jiki ba kwari suna fitowa Umar ya dubi hadar yafara magana "mun shiga uku wlh, yau zamu gane kuren'mu wayyo sheidan baka mana adalchi ba daga dawowar big bro muzai fara yiwa hukunchi ke nan wayyo Allah, Chikin nar kewar murya Haidar yache "waima daman meyakai'mu shiga fadar matane yanzu gashi zamu karbi hukunchi,wlh ni nasan yau sai munkasa mikewa da kafafun'mu Haka'dai sukayi ta surutai suna tafiya har suka isa wajen kwallan dukawa sukayi suka fara frog jump ɗin. Miƙewa Yusuf Aiman Ahmad sukayi suka musu sai da safe suka fito nuka kowa yanufi part nashi ɗakin yarage daga DON Aryan Khalid Fahad, shiru suka zauna kowa na latse latse a wayar sa almost 10mnt Khalid ma yamiƙe ya musu sai da safe yayi waje, Khalid na fita Aryan ya ajiye wayarsa ya dawo da kallon sa da kuma hankalin sa kan DON yafara magana "zanje nayi magan da Aunty amarya batare da DON ya ɗago ba yace "a kan me fa "akan abun daya faru dazun a palo mana kasan komai kaji komai da kunnen ka,kasan wayafara taɗa rikichin to yakamata mu dakatar da abun tun bai yi nisa ba sai lokachin DON ya ɗago green eyes nashi yana kallan Aryan ɗin kafin yache "a'a ka kyaleta to idan ma kaje me zakache mata itafa ta haifemu bamu muka haifetaba dan haka kabar abun zamu'san abunyi a kai "a'a DON duk da ita ta haife mu amma ai idan tana kuskure addini ya halakta mana mu mata gyara,amma tun da kache in bari to shike nan zanjira matakin dazaka ɗauka DON bai sake magana ba shiru suka zauna na dan lokachi kafin Aryan yamike ya musu sai dasafe yanufi waje juyowa DON yayi yana kalli Fahad dake kwanche yana latsa waya "kai wai a nan zaka kwana ne, da sauri Fahad yace "a'a yanzu zan tafi ya kai karshe maganar yana miƙewa, "sai da safe yache da DON batare daya jira amsar DON ba ya sauko yanufi waje Karfe 11 nadare Sau kowa yake a nitse yana sanye da kayan barchi dogon wando da riga mai dogon hannu yan shara shara marasa nauyi white colour jikinsa sai kamshi yake, ya tara gashin kansa ya ɗaure a baya sosai kayan suka fito masa da surarsa na chikakke kuma jarumin namiji mai ji da lfy da karfi,taku yake irin na jaruman maza masu jini ajiki, kofar baya ya buɗe ya fito waje kai tsaye wajen kwallo yanufa Frog jump yasamu sukeyi da kyar da kyar suƙe iya ɗaga kafa duk sun galabai ta sama sama suke numfashi sun jiƙe sharkaf da zufa da kak'kausar murya yache "kutashi ku tafi ɗaki a gala bai che Umar yace "sorry bro wlh bazan iya miƙewa ba da kyar Haidar ya iya buɗe baki shima yace "wlh yaya prince nima bazan iya tashiba Chikin tsawa DON yafara magana "zaku kwana a nan ke nan, zaku tashi kutafi ɗakine ko sai nayi kwallo daku ai tun bai kai karshen maganar ba suka tattara sauran karfinsu gaba daya suka miƙe, har jiri suke gani rungume juna sukayi suna ɗungisa kafa da kyar da kyar suka nufi hanyar part nasu, shi kuma DON ya juya ya koma ta in da ya fito jimeta yola Jama'a ne zaune a kofar gidan su diyana suna karɓan kai suwar rasuwar bappa chikin gida kuma matane zaune suna yan koke koken su, hiyana diyana Amrat lamrat kuma suna zaune a kusa da rafe kasan wani bishiyar mangoro suna kuka, duk fuskar su ta kunbura kuka suke sosai kamar ransu zai fita chikin kuka da dashewar murya diyana ke faɗin "shike nan bappa ya mutu ya bar mu munshiga uku ina zamusa ranmu wayyo allah "da kyar hiyana ta iya buɗe baki muryan ta duk ya dashe saboda kukan data sha tafara magana "a'a diyana ki daina chewa munshiga uku gaskiya bamu shiga uku ba tun da mun rike Allah inshaa Allah, Allah bazai kyalemu muchigaba da wulakantaba chikin shessheka lamrat tace "eh hakane Aunty hiyana addua kawai bappa ke bukata, duk kansu suka haɗa baki su kache Allah yajikansa da rahma Diyana tache "hmmm jiya fa Bappa yarasu amma baza abar'mu mu dan huta ba muji da rasuwar bappa ba inna tace, dan Allah yanzu muji da wanne muji da rasuwar Bappa ne ko kuma muji da ɗebo ruwa Mikewa hiyana tayi tana faɗin "kutashi ma mukarasa ɗeban ruwan nan kar inna ta buge'mu da kyar suka mike suka nufi rafin suna rike da cups a hannunsu Sun ɗebo ruwan zasu wuche ke nan sai sukaji muryan yaya bello na kiran'su daga chikin gona, chikin gonar suka nufa, a zaune a inda yasaba zama suka same sa ga tulu sababbi guda 4 a gabansa A gaban sa suka duka suka gaidashi ya amsa chikin faraa san nan yamusu taziyar mutuwar bappa tare da adduar Allah ya jikansa suka amsa da ameen, kana yache ku ɗauki tulu nan nan dasu zaku rinka deban ruwa dan ku nasaya, duk da kukan rasuwar bappa dasuke hakan bai hana'su yin murna da ganin tulun ba ɗauka sukayi suna murna sai godiya suke masa suka fito gonar suka nufi rafi, ruwa suka ɗeba a sabon tulun su sai murna suke,suka nufi hanyar gida One day later yau Bappa yachika kwana uku da rasuwa, jama'a sun watse babu kowa a kofar gidan kowa kama kansa diyana hiyana da lamrat sunbar amra a gida tana tikar aiki duk kansu suna dauke da tulun da yaya bello yasa musu suka nufi rafi suna tafiya suna yar hirarsu Diyana tache "wai ya akayi inna batayi magana akan tulun nan bane Girgiza kak hiyana tayi tana faɗin "hmmm ai bata lura bane inda ta lura ai da saita tambayi waya bamu ko kuma ma ta fasasu Lamrat tache "to yanzu idan inna ta tambayi waya bamu tulun me zamu'che mata,dogon tsaki diyana taja kafin tace "sai muche muma ba mu san mutumin daya bamu'ba,yaga muna ɗeban ruwa da kofine sai yabamu "yauwa diyana gaskiya kin kawo shawara daman sai tunani nake idan inna ta tambaye mu me zamu'che chewar hiyana,tayi maganar dai dai lokachin da suka iso bakin rafin ruwa suka debo,a tulun suka juya suka nufi hanyar gd, "hiyana wai yan zu haka zaki Auri buba diyana ta tambaya, buɗe baki hiyana tayi zatayi magana sai taji an ture tukun dake kanta ta baya ya faɗi ya tar watse, asukwa'ne buba tagani tsaye yana mur mushin mugunta diyana naganin buba ta kwasa a guje tayi hanyar gida, gudu take iya karfinta har ta iso dai dai zata shiga ke nan tayi tun tube da dutsen kofar gidan ta faɗi kasa tulun ya faɗi kasa ya tar watse, wani kukan bakin chiki ta sake kuka take kamar ranta zai fita a wan nan yanayi Hiyana da lamrat suka zo suka sameta tai maka mata Hiyana tai tamike tsaye ga goshin ta sai jini yake, dukkanbsu sai hawaye suke haka suka shiga gida inna dake zaune a tsakar gd tache ina ruwan, kuma tun dazun na zauna a nan nake jiranku zan dora ruwan shayi Chikin shesshekar kuka lamrat tace "wlh inna buba'ne ya kifar da ruwan Da sauri inna tamike tana faɗin buba na zakuwa sharriko ai nama buba ya ganku bare ya kifar da ruwan to wlh yau zaku yabawa aya zakin'ta, suna tsaye awajen suna matsar kwalla, har inna tashiga ɗaki ta daukoh wasu manya manya bulalin bishiyar dalbejiya Ta nufosu gadan gadan baji ba gani tafara sauke musu zabga zabgan bulalun nan ajiki babu ko imani bare tausayi, ihu suƙe hiyana da diyana suka haɗu suka kare lamrat, duka inna ta musu sosai sai da ta kutun suna iya kuka har kukan nasu ya daina fita sosai, sai da ta bugesu iya san ranta san nan ta kyalesu tana faɗin kutashi tun kafin na rufe ido na buɗe ku ɗauki kofi ku tafi ku ɗebo min ruwa,yanzun nan kugama kuzo ku jemin tallah tana kai karshen maganar ta nufi ɗakin ta, da kyar suka mike suka nufi Kichin suka ɗauki cups suka fice daga gidan, Amrat dake duƙe a wajen wanke wanke tana wanke kayan inna sai kuka take kamar ranta zai fita ba abun da take tunawa sai mahaifiyar su a zuchiyar ta take faɗin yanzu da umman mu bata rasu'ba da tana nan inna bazata musu haka ba wayyo Allah ka jikan umma da bappa haka dai Amrat wunin ranan ta wuni tana kuka su diyana kuwa suna jidan ruwa da kofi ga yinwa ga nisan rafi ga zafin rasuwar Bappa. Misalin karfe 11 nadare zaune suke a dakin'su dukkan'su ba wan da yayi barchi saboda yinwar dasuke ji ta hanasu barchi diyana che ta dubi hiyana tafara Magana "hiyana yaufa tun safe jinin nan yasake dawowa na chanza zani har nagaji duk kayana sun kare jinin kuma bai daina fitowaba A ɗan tsorache Hiyana tache "bari na lallaɓa naje na tambayo innar yaya bello sai muji kodai akoi wani abun da zakisha sai ya daina zuwa a razane lamrat tace "Aunty diyana wani jini kuma, diyana zatayi magana hiyana ta rigata da chewa ina ruwan'ki dake ake magana ne, shiru lamrat tayi taba sake magana ba Amrat dai takasa magana jimamin mutuwar bappa har yanzu bai saketa ba, dan kuwa duk tafisu shakuwa da Bappa su basu yawan zama dashi sosai saboda aikin ɗeban ruwa da tallah, wani lokachima sai sufi kwana uku basu samu damar ganin saba saboda balai inna,shiya ita amrat tafisu shiga damu dan kuwa ita kullum tana gida idan tagama wa inna aikin gida sai tatafi ɗakin bappa, ta kwanta ajikinsa suyita hira. Mikewa hiyana tai tana faɗin, bari dai na lallaba naje wajen innar yaya bello dan nasan itama batayi barchiba,tana kai karshen maganar ta fiche daga ɗakin, lallaɓawa take kamar wata ɓarau'niya ta fiche daga gd tana fita ta kwasa da gudu dan tsoro dare yayi ga duhu, sai data shiga gidan su yaya bello san nan ta ta tsaya tafara tafiya a hankali hankali dan kar wani yaji ya ganta ya faɗawa inna Da sallah ta shiga ɗakin innar yaya bello sai wani sanɗa take innar bello na zaune a tsakiyar ɗaki ta tasa dakkere a gaba tana chi ganin Hiyana yasa tamike tana tambayar ta "lfy hiyana me yafito dake chikin daren nan "lfy inna daman nazo tambayar ki wani abune "to menen faɗi, hiyana tasanar da ita komai abun da yafaru da diyana har fyaden da buba yaso yayi mata san nan taɗora da chewa kuma inna jinin fa kwana binyu da suka wuche ya dai na zuba sai yau kuma ya dawo Shiru inna ta ɗanyi kafin tace "kai buba Allah dai yashirya mana shi batun jini kuma al'adane bari nabaki pant da tsunmma guda 2 kibata tasa summa daya yanzu dasafe sai tachire ta wanke ta shaya, sai ta dauki dayan tasa, ba'a ajiye summar jinin kinaji na da an chire za'a awanke, to wakai hiyana tace, inna tanufi kwallar kayan sawar'ta ta buɗe ta dauko pant da tsunmma guda biyu ta mikawa Hiyana, amsa tayi tana fadin "to inna tayaya zatasa, inna tasake amsar summar tasa a chikin pant ɗin ta nuna mata yadda zatasa, san nan ta miƙa mata, Hiyana ta ansa tana faɗin mungoɗe inna,tanufi hanyar fita har takai bakin kofa sai kuma ta juyo tache inna "menene al'ada kuma Inna tache "idan mace ta girmane yake zuwa mata kuma alokachin da mace tafara al'ada to karta yarda wani namiji ya sake tabata idan kuma tabari ya taɓata tofa zata samu chiki Zaro ido waje hiyana tai jin an ambachi su nan chiki murya har rawa yake tache inna to meyasa ni banyi al'adan ba kuma ai niche babba, dafe kai inna tayi tana faɗin "kai hiyana sarkin tambaya to ai kowa da irin halittarsa ne shiyasa wata zakiga shekara 13 take farawa wata kuma sai takai shekara 16 to kowa da irin tasa halittar "to inna kullun yake zuwane dan naga na diyana fa yanzu kusan sati 1 ke nan kuma diyana tache kwana biyu dasuka wuche ya daina zuwa yau ne kuma yasake dawowa, shiru inna ta ɗanyi kafin tace "ina gani diyana na da sanyi'ne shiyasa al adan ke mata rikichi, yanzu dai dare yayi kije gd inkin samu lokachi idan azzalumar innan kun nan bata nan sai kizo in baki maganin sanyi kibawa diyana, yanzu kinga dare yayi kuma ban haɗa maganin bama tukun nan Hiyana tache "to inna mungoɗe sai da safe ta nufi waje tana fitowa kofar gdsu yaya bello, da gudu tayi gidan su chikin duhu dan dare yayi tana tsoro In da ta barsu diyana a nan tadawo ta samesu zama tayi gefen Amrat tafara yiwa diyana bayanin da inna tamata Diyana kam tunda akafara bayani take sauraro anazuwa wajen da akache intabari namiji yataɓata to zata samu chiki a tsorache tache Hiyana yanzu ko yaya bello tab nashiga uku na wlh yanzu ke nan zan samu chiki tun da kunga ko jiyama na kama hannun yaya bello,wayyo Bappa na dan Allah meyasa katafi kabar mu yanzu ni ya zanyi da raina ni diyana da chiki Girgiza kai hiyana take tana faɗin "ki dai na kuka diyana kinji kibari dasafe sai muje mu tambayi inna muji kina da chikin ne ko babu, da kyar hiyana tasamu diyana tayi shiru, san nan to koyawa diyana yadda zata yi amfani da tsumma da pant ɗin kamar dai yadda innar yaya bello ta koya mata, mikewa diyana tayi hiyana ta taimaka mata tasa pant ɗin san nan tasa tsunmar, suka kwanta shiri babu wan da yasake magana da haka har barchi ya ɗauke su 3 days later Zaune take a tsakar gida ita kadai diyana ta tafi tallah amrat tatafi wanki kayan inna a rafi lamrat kuma tana debo ruwa ita kuwa inna ta bartane tamata girki Shigowa gidan inna tayi babu koh sallama tache "ke hiyana ko ki shirya ko karki shirya gobe za'a ɗaura auren ki da buba Hiyana dai bata che da inna ko mai ba amma a chikin zuchiyarta tana tunanin yadda zata gudun wa Auren, wunin ranar kuka hiyana ta wuni yi dan yau rasuwar bappa ya dawo mata sabo fill tasha kuka har blue eyes nata suka kumbura suka kankan che. Da daddare bayan su diyana sun dawone suna zaune a dakinsu kamar yadda suka saba Hiyana ta dubi su diyana tafara magana "lokachi yayi da zamu bar gidan nan A tsorache diyana tace "to muje ina muda bamu san kowaba bamusan ko inaba "ko bamu san ko inaba yazama dole mu bar gidan nan, dan gaskiya bazan Auri buba ba wlh na tsanesa bansan ganinsa mugune, gaskiya bazan tsaya a ɗaura mana Aure ba hiyana ta karisa maganar kamar zatayi kuka "to yanzu idan mun bar gidan nan ina zamuje diyana ta tambaya fiskarta chike da damuwa "kidai na damuwa diyana, zanyi tunani a kai dole na nemo mama inda zamuje chewar hiyana da sauri lamrat tace "to ko zamu nemo addan (yaya) bappa ne ba yataɓa faɗa mana yana da adda ba (yaya) Hiyana tache "to ai na zamuganta kenifa baruwana da kowa, yauwa birni zamu tafi muje munemi aiki har musamu kudi Taɓe baki diyana tayi tana faɗin to yanzu muda bamu san hanyar birni ba ta ina zamu tafi, karfa mu bar gidan nan muje mu haɗu da masu yan kan kai suyan ke mana kai, da sauri Amrat tace "wlh bappa yataɓa faɗamin akoi masu yan kan kai a birni, kara zaro ido lamrat tayi, tana faɗin "tab nikam ba zanje ba wlh gara na zauna a nan ta karisa maganar kamar zatayi kuka, kallon hiyana diyana tayi tace "to yanzu ya zamuyi Shiru hiyana ta ɗan yi kafin tace ke dai karki damu zansan yazamuyi, yanzu kan mu kwanta muyi barchi, da safe in munje ɗeban sai mukarasa maganar a rafi, har suna haɗa baji wajen chewa to Suna kokarin kwanchiya kenan sukaga inna ta faɗo musu ɗakin kafin su ankara tafara sauƙe musu bulalun hannun ta ajiki, bugun su taƙe tana faɗin "buba ne bakiso ko to wlh koki mutu ko kiyi rai sai kin auri buba daga yau ba mai sake fita a gidan nan a chikin ku rufe ku zanyi a dakin nan ke hiyana gobe za'a kai ki gidan buba kukuma sauran yin'wache zata kashe'ku a chikin dakin nan dan kulle'ku zanyi ba inda zaku sake zuwa Kuka suke sosai sun manne da juna diyana da hiyana sun haɗu sun karewa lamrat da Amrat ajikin su kawai bulalan ke sauka, inna kuwa bugun su take baji ba gani da iya karfinta,sai da ta farfasa musu jiki tukun nan ta kyalesu ta fiche daga ɗakin, kankame juna sukayi suna kuka a haka barchi ya ɗauke su Kano ta dabo Ammi na zaune a gefen katafaren gadan Abba shi kuma Abba yana kwanche a nitse da sanyayyiyar murya tace "ranka yadaɗe inasan muyi magana, mikewa Abba yayi daga kwanchiyar da yake ya zauna yana fiskantar ta "ina jinki Aishstu na manene yayi maganar yana kallan chikin idon ta, kasa da kai Ammi tayi chikin ladabi da girmamawa ta fara magana " daman inasan zuwa Yola ne wlh kwana biyun nan,bana jin daɗi ina ganin kamar akoi damuwa ina yawan mafarkin Ahmadu kasan shi ya ragemin kuma gashi na yaddashi, abun yana yawan damuna sosai, inajin a jikina kamar Ahmadu na chikin damuwa,tunaninsa har tafara yimin yawa, dogon numfashi Abba yaja kafin yace "ba'damuwa Aisha ae kin jima baki jeba kusan shekara 7 ke nanfa gaskiya yakamata kije, ki shirya sai kuje da su Safras su rakaki "da murna Ammi ta juyo ta rungumi Abba tana faɗin ilove U ilove U rungumeta sosai Abba ma yayi yana faɗin "eyeeee yau kam ba fullanchi ke nan,kara shigewa jikinsa Ammi tayi tana murmushi ( Nikoh nache oh ka jimin tsofaffin nan gaskiya Abba da Ammi kuna shaaninku tsufa bata hana soyayya) Misalin karfe 4 na yamma gaba ɗaya ilahirin family alhaji Abubakar saraki ne zaune a fada Abba na zaune a kugerar sarauta gasu, Ammi a gefensa gefe guda kuwa sarkin fada'ne dasu waziri ga uncle Aliyu ma a gefe DON da Aryan suna zaune saman sofa mai ma zaunin mutun 2 duk kansu fiskokin'su babu alamar wasa a ɗaure taƙe tam kamar basu san menene dariya ba kallo ɗaya zaka musu ka gane suna chikin baƙin chiki, Khalid da Yusuf suna zaune suma a saman sofa ɗaya mai ma'zaunin mutun 3 ko ajikin su sai ma murmushi mugunta da suƙe wa DON da Aryan gyaran murya Abba yayi yafara magana a nitse gaba ɗayansu suka tattara hankalin'su suka maida kan Abba suna sau raron'sa " Dalilin dayasa na tara'ku inason sanar daku lokachi yayi da zan sauka a kan kujerar murki in mikawa ɗana Safras asukwa'ne DON ya ɗago kamar zai yi kuka nan take fuskar sa ta sauya sosai jiyake kamar yayi ihu shi gaskiya baya san mulki ai sojan shi kawai yake so, chigaba da magana Abba yayi "gaba ɗayan'ku ina mai baki umarni ku'nemi transfer a wajen aikin'ku kudawo kusa dani kuchiga da aiki a kasar ku Aryan Ahmad Aiman Khalid Yusuf a sukwane suka ɗago suna kallon Abba, Abba ko ajikinsa sai ma chigaba yayi da magana,"yau azumi saura wata 2 bayan Sallah da sati 1 zan sauka daga kan kujerar mulki na a naɗa sabon sarki Safras, buɗe baki DON yayi zai yi magana sai idon sa ya sauka a kan face ɗin Aunty farida, girgiza masa kai tayi alamar yayi shiru kar yayi magana shiru yayi, yafasa maganar ya mai da kansa yana kallon kasa, "akoi mai magana a chikin kune chewar Abba yayi maganar yana kallon fuskokinsu shiru sukayi gaba ɗayansu Almost 10mnt ba wanda yayi magana "ok tunda bakuda magana kutashi kuje sai bayan Sallah da one week Da sauri DON ya mike ya fice daman kamar a kan kaya yake da sauri Aryan ma ya miƙe yabi bayan DON da ɗai da ɗai suka watse kowa yayi nasa ɓangaren Aunty amarya na fita tayi part nata sai huchi take, tana shiga ɗaki ta ɗau wayarta tafara neman hajiya sadeeya, bugu ɗaya hajj sadeeya ta ɗaga tana faɗin hello aunty amarya tache "hajjiya sadiya kina ina "ina nan kano mana meyafa "akoi matsala hajj ya sadiya ae bama abun da bai faruba, kinaji wai Safras za'a bawa mulki ba Aryan'ba "what? gaskiya bazai yiwuba dolene musan abunyi wlh dole Aryan ne zai karbi mulkin nan karki damu gobe zanzo mu tattauna chewar hajj sadiya "to shike nan sai najiki amma dan Allah kiyi sauri dan jinake kamar zuchiyata zata buga "kar ki damu hajj Hajara ae damuwar ki damuwa tache inshaa Allah zan shigo da wurima,"to kawai Aunty amarya tace san nan ta katse kiran ta haye gado tanata kunkuni Zaune yake a Katafaren palon sa saman sofa mai mazaunin mutun 3 yana fuskan tar sofar da Aunty farida ke kai a zaune ga Aryan zaune a gefensa sun zubawa Aunty farida ido, Khalid da Aiman suna zaune saman sofa mai mazaunin mutun 2 sai Ahmad da Yusuf suma a kujera ɗaya suke zaune dukkansu sunyi shiru sun zubawa Aunty farida ido suna jiran suje me zatache ita maɗin dai shiru ta zuba musu ido DON ne ya katse musu shirun da chewa "Aunty farida yanzu me mafita wlh bazan iya rike mulkin nan ba, mulki baya chikin tsarin rayuwata aikin sojana kawai nakeso bayan shi bana bukatar wani abukuma,dogon numfashi Aunty farida taja kafin tache "kar'kadamu nan da bayan sallah fa Abba yache kaga da ɗan sauran lokachi zamu shawo kansa a hankali, shiya dazun na hanaka magana domin kuwa kokayi magana ba sauraran'ka zai yiba amma zansan yadda zamuyi kafin lokachin inshaa Allah ka kwantar da hankalin'ka duk yadda zanyi naga ba'a baka mulkiba sai nayi, da sauri Aryan yache "dan Allah Aunty farida kada'fa kibari idan Abba ya yarda akan bazaa bawa DON mulkiba Ni kuma a dawo kaina, dan Allah kar'kibar hakan tafaru,wlh nima banaso mulkin nan a bawa Aiman ko Yusuf " da sauri Aiman yache "tab wlh banaso sai dai Yusuf, wani harara Yusuf ya wurgawa Aiman kafin yace kaima dakake likita kache bakaso to inaga ni soja kuma me soja zaiyi da wani mulki sai dai abawa yaya Khalid ko Ahmad, da sauri Khalid ya buɗe baki zai yi magana, Aunty farida ta dakatar dashi da chewa "a'a Me abun rigima bayan ga uncle Aliyu yana nan da ransa ae shi yadache ya karbi mulkin "good my lovely aunty ina sanki wlh akoi ki da basira chewar Aiman harara wasa Aunty farida tamasa zatayi magana sukaji sallama Dukkan su suka juya da gudu Aunty mardiya tazo ta rungumi Aunty farida tana faɗin "nayi missing naku sosai Aunty farida tache "sai yanzu kuka iso "eh yanzu shigowar mu Ammi ke sanar dani kuna nan Mikewa DON yayi shi da Aryan da Yusuf suka nufi hanyar betroom ɗin DON, jiki a sanyaye Aunty mardiya tache "bro kufa nazo gani ina kuma zakuje, tun bamu gai'saba tayi maganar kamar zatayi kuka,kuma dakaji muryan kasan a tsorache tayi maganar Dukkan su ba wanda ya juyo bare ya tanka mata sukayi shige warsu chikin betroom ɗin, har ita kanta Aunty farida bataji daɗin abun da suka yima mardiya ba, a hankali ta dawo da kallanta kan Aunty Mardiya daniyar tabata hakuri, sai taga hawaye wani na bin wani a kan kumatun Aunty mardiya "kiyi hakuri Mardiya bai kamata kiyi kukaba duk da nasan basu kyau ta miki'ba amma kimu'su uzuri watarana sai lbr Chikin kuka mardiya tache "wai Aunty farida me namu'su ne dan Allah meyasa ni basa sona eh why? "suna sanki mana sudai haka halinsu yakene kawai amma suna sanki,wani dogon tsaki Aiman yaja kafin ya miƙe yanufi hanyar fita daga palon, chikin jin haushi Aunty farida tace "kai ina zaka kuma, a ta kaiche Aiman yace "ɗaki zanje batare daya jiya amsar Aunty farida ba yafiche da sauri, Aunty farida zatayi magana Ahmad ma yamiƙe da sauri yayi waje baki Aunty farida ta taɓe, girgiza kai kawai Khalid yayi ya mike ya dawo kusa da Aunty mardiya ya zauna yana bata hakuri, da kyar Khalid da Aunty farida suka shawo kanta tayi shiru, Aunty farida ta miƙe ta riko hannunta tana faɗin "muje ɗakin Ammi, koh, to kawai Aunty Mardiya tace san nan ta miƙe suka fice daga palon shikuma Khalid ya miƙe yabi bayan su DON ya shige chikin betroom ɗin shima, Yola Jama'a sun chika gidansu hiyana sai faman shirye shirye ake ga maza a kofar gida suna zazzaune a kan tabarma,liman ya miƙe yana faɗin "kowa ya nitsu yanzu za'a ɗaura Auren ina wali amarya daya daga chikin dattijan dake zaune awajen yace gani nan liman yace to ina waliyin ango Baban buba yace gani na to kumatso kusa zama malam liman yayi kana yache "malam audu kayarda kabawa dan wajen malam sani auren yarka hiyana malam audu yache...✍️ more comments an share *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawa *Episode 6* Malam Audu yace na..bai karisa ba sakamakon wasu If gudu Shahram da Abdol suka fito suka fara buɗe kofar motochin sai da suka bi kowani mota suka buɗe kofar san nan,suka dawo jikin motar su DON suka tsaya, a nitse Ammi ta sako kafarta waje kafin ta fito gaba ɗaya,sanye take chikin wata ɗankareriyar yace pink colour ɗinkin bubu wuyar ta da hannun ta sanye yake da ta sanya musu wani ɗankareren gold mai matikar kyau da tsada wani bakin al'khabba, mai shegen kyau an masa kwalliya da duwasu fari masu kyalli ta sa a kanta a mai makon mayafi bakaramin kyau tayiba inka ganta kache bata wuche 25 years ba a hankali kamar bata son taka kasa tanufi hanyar gidan su hiyana tazo dai dai zata shiga gidan sai kuma ta tsaya ta juyo tana kallon su malam liman, chikin ladabi ta gaida malam liman san nan tace "malam taron me akene haka, murya na rawa malam liman yace aure zamu ɗaura, to Allah yaba da zaman lfy ta kai karshen maganar tana shigewa chikin gidan tana tunani a ranta yanzu Ahmad zai kara Aure ne ko yasanar dani, zan haɗu dashine wlh, da sallama a bakinta tashigo chikin gidan nanfa kallo yadawo kanta gaba ɗaya matan dake chikin gidan suka zuba mata ido "sannun ku dan Allah ina habiba Ammi ta tambaya tana kallon fuskokin'su inna na daga gefe a ɗan tsorace tamike tana fadin "gani nan lfy wacece ke,gyra tsayuwa Ammi tayi tace "Aisha che yar Ahmadu, baki inna tabuɗe "laaaa indo keche a lallai kinzo a sa'a yau ake bikin ɗiyar taki hiyana,daure fuska Ammi tayi tafara magana "hiyana kuma Ahmadu hauka yakene da zai aurad da hiyana yanzu kwata kwata nawa au shine naga jama'a a kofar gida, to bazai yuba wlh baza'a aurad da yarinyar nan nan zuba ina Ahmadu yake yazo ya mai da musu da sadakinsu dan wlh baza'a ae wan nan Aure ba Hons ni tafiya ma nazoyi dasu gaba ɗaya yaran, chikin tsawa inna tace "ke Indo kishiga hankalinki wlh banga uban daya isa ya hana a ɗaura Aure'n nan ba, Ammi chikin ta kai chi maganganun da Inna tamata ta kalli Inna daga sama har kasa kafin tafara magana "ke habiba ko Ahmadu bazai tsaya yana faɗamin magana ba amma yanzu zan nuna miki na isa bama a kan ƴa'ƴan Ahmadu kawai na isaba har, a kan shi Ahmadu da kansa ke, bintu fita waje kiche da Safras wan nan umarni'ne su watsa jama'a nan su dakatar da ɗaurin Auren nan,ta karisa maganar chikin fushi tana kallon kuyangun daƙe gefenta, da gudu bintu ta juya tanufi waje dan ta isar da sakon Ammi, wani tsalle Inna tayi ta damko wuyar rigar Ammi tana faɗin "lallai Indo kin manta wacece ni ke nan wlh kibar ganin kinyi Aure a birni yanzun nan sai namiki mugun duka, chikin fushi Ammi tace "habiba ki sakarmin wuyar riga habiba "Indo bazan sakiba wlh yau sai namiki mugun duka a gidan nan dan kin shiga abun da bariwan'ki, da gudu kuyangar dake gefen Ammi tafita waje dan ganin abun da Inna ke kokarin yi, hannu Ammi tasa tana kokarin chire hannun Inna daga wuyar rigar ta, Kamar daga sama aka ɗauke Inna dawani gigitatcen mari wadda yasata faɗuwa kasa bashiri, da sauri Ammi ta ɗago tana kallonsa tsaye yake idon san nan ta sauya tayi jaa jijiyoyin kansa duk sun miƙe gaba ɗaya fuskar sa ta sauya sai wani huchi yake,kamar wani maƴinwachin zaki gadan gadan ya tin kari Inna dake baje a kasa tana ihu, da gudu matan dake gidan kowace ta kama kanta mace ɗaya che ya rage zaune bata gudu ba gudu ba, wani bugu ya kaiwa Inna a wuya nan taƙe numfashinta ya ɗauke hannu yasake ɗagawa a zuchiye zai kara kai mata wani bugun, da sauri Ammi tache "a'a Fahad ya isa tayi maganar tana karisa wajen da Fahad ke tsaye ganin Fahad na kokarin karawa inna bugune yasa Ammi tayi saurin shiga tsakanin su tana faɗin ya isa haka Fahad ka kyaleta, "Ammi pls ki kyaleni na bugu matar nan kina gani fa wuyar rigan ki ta riƙe wai ma wacece ita ? yayi maganar chikin matsanan chiyar ɓachin rai "aa Fahad ka kyaleta haka nan baka ganin ta sumane matar kawun ku che "Ammi idan matar kawun mu che sae ta riƙe miki wuyar riga "ya isa Fahad jike ka kiramin su Safras kaji a zuchiye ya juya yafita sai huchiyake, Juyowa Ammi tai tana kokarin taɓa inna karaf idon ta ya sauka kan su diyana dake tsai tsaye a bakin kofar dakinsu sunyi chirkoh chirkoh da sauri Ammi tafasa taɓa Inna tanufi wajensu tana faɗin "ina Ahmadu hiyana jin an amba chi ina Bappa yasa ta fashe da kuka, turus Ammi ta tsaya murya na rawa tache "hiyana me kikewa kuka Ahmadu nache kuka hiyana tache "Bappa yarasu satin daya wuche Nan take Ammi tayanke jiki zata fadi da gudu hiyana tai kanta tana kokarin tareta dai dai lokachin su DON suka shigo da sauri DON ya karaso yasa hannu shima yana kokarin rikoh Ammi har karo sukai da hiyana bai ma bi ta kantaba ya rungumo Ammi ajikinsa yana kiran su nan ta da sauri su Fahad dukayi kansa suna kiran Ammi, Ammi ganin haka yasa hiyana tai baya Chikin tsawa Fahad ya ɗago ya kallo su hiyana yafara "meyasa Ammi waya mata wani abun, yanzu nafita na barta lfy lau, murya na rawa Hiyana tache "ta tambayeni Bappa ne shine nafaɗa mata ya rasu shine zata faɗi..bata karasaba maganar ba, ya daka mata tsawa ya isheni haka shiru hiyana tayi jikinta sai kerma yake DON kuwa kwantar da Ammi yayi a kan tabarman dake wajen yaɗago ya dubi su Fahad dake tsaye a kansa "kai kubani ruwa kafin DON yakai karshen maganar ma, Fahad ya nufi waje chikin mota yashiga ya dauko ruwan faro da sauri yadawo chikin gidan ya mikawa DON Aryan dake duƙe kusa da DON ya karbi ruwan ya bude ya tarfa a hannunsa ya shafawa Ammi a fuska, wani dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya sai kuma tamike zubur kamar wadda akawa allura tana faɗin "ina bahaka bane kunne nane bai jimin dai dai ba DON ya matso yarike ta a nitse yache "Ammi meke faruwane lfy "ba lfy ba dan naji kamar hiyana na faɗamin wai Ahmadu na yarasu "kiyi hakuri Ammi kinji ya karisa maganar tare da sakin ta, juyowa Ammi tayi tana kallansu hiyana ta musu alama da hannu akan suzo, ba musu suka miƙe sukanufi inda take gaba ɗayan su suka zauna kusa da ita Ganin Ammi ta dawo chikin hayya chinta sosai yasa Mikewa DON miƙe yanufi waje, Fahad da Aryan suka rufa masa baya Riko hannun hiyana Ammi tayi tafara Magana "yaushe Ahmadu ya rasu, chikin shesshekar kuka hiyana tache "juma'ar data wuce juma'ar data wuche Ammi ta mai mai ta da mamaki to amma "shine kuma ko sadakar 7 ba'ayiba za'ayi taran biki saboda me ? Hiyana zatayi magana Diyana tai saurin chewa "duk shirin inna che hakan ban gane duk shirin Inna ba che Ammi ta tambaya tana kallan fiskar diyana, sai yamzu matar dake zaune awajen tun dazun wadda kowa ya watse yabarta tafara magana, tashiga bawa Ammi lbr duk abun da yake faru,duk irin a'zabbatar da Inna ke wa su hiyana, Ammi sai hawaye take wani na bin wani chikin muryan kuka tafara magana "duk laifin Ahmadu ne ba yarda banyi da shiba akan yadawo kano kusa dani yaki wai bazai bar garin iyaye da kakanniba, bayadda na iya dole na kyalesa na sai waya mai kyai na bashi dan murinka gai sawa da juna amma yaki ansa wai baya so yanzu har Ahmadu ya kamu, da chiwo akafa ya daina takawa duk ban saniba, innalillahi wainna ilaihir rajiun gaskiya rashin zumunchi bai yiba wlh nima ina da laifi duk dachewa ba zaman kaina nakeba a kar'kashin wani nake, amma yakamata ko wani ne inrinka ai kowa yana dubamin shi yanzu me amfani haka shekara 7 rabona da dan uwana wanda shi kadai yaragemin aduniya yanzuma babu shi wayyo ni Aisha gaskiya auren nesa Auren gidan sarauta bai yiba mutun ba zaifita yaje yasada zumunchiba hakadai, Allah sarki bayin Allah marayun Alla tayi magana tana shafa kan amrat da kyar ta miƙe ta dubi hiyana tache "ina zuwa ku jirani tana kaiwa nan tanufi waje Kai tsaye wajen motarsu tanufa jakarta ta ɗauka ta chiro wayar ta ta danna kira takara wayan a kunne kana takoma daga gefe chan ta tsaya tana magana Almost 30mnt tana waya bayan ta gamane tazo tasamu su Doyn achikin motarsu tace "kai kujuya motochin zamu koma ta kai karshe maganar tana juyawa, batare da tajira amsar su ba ta nufi chikin gidan su hiyana In data barsu awajen tasamesu "kutashi mutafi abun datache dasu ke nan ba musu kuma basu tambayeta ina zasujeba dan ita hiyana tasan Ammi yar Bappan,sune su diyana ne basu san taba mikewa sukayi jiki ba kwari, Ammi takama hannu amrat sukayi gaba su hiyana sukabi bayanta sukabar inna abaje a kasa Suna fita suka samu an juya kan motochin kai tsaye motar ta tanufa, buɗe motar tayi san nan tache da su hiyana "kushiga bamusu suka shiga ita kuma ta juya tanufi motarsu DON DON naganin Ammi tsaye jikin marfin motan da kansa ya buɗe mata motar tashiga ta zauna kusa dashi Har anwa motochin key zasu tafi Ammi tache su tsaya bayan sun tsayane tache wa sojan da zai tukasu yashiga gidan su hiyana yakira mata maman bello, da sauri sojan yafita yanufi chikin gidan bajimawa yafito maman bello na biye dashi a baya har suka isa wajen motar Ammi ta kalli DON dake zaune yanata latsa wayarsa hankalinsa ma ba akansu yakeba "kai idan akoi kuɗi ajikinka bani shiru ya ɗanyi kamar mai tunani sai kuma yasa hannnu ya buɗe wani dan karamin waje dake manne da jikin kujerar baya na motar ya zaro rapa rapan 1k Kowani rapa kuwa zai kai 100k rapa uku yamikawa Ammi, ansa tayi ta sauke glass ɗin motar ta mikawa innar bello ta ɗora da chewa "kibawa bello rapa 2 ke kuma ki ɗauki 1, innar belli ta washe baki sai zuba godiya take, Ammi batache da ita komai ba sai ma ɗaga glass ɗin motar datayi ta bada umarnin sutafi da sauri suka tada motochin suka bar kauye kai tsaye Airport suka nufa. Innar bello kuwa ta juya ta koma chikin gidan su hiyana ta ɗebo ruwa ta zubawa inna a fuska, a'razane inna tafarka tana faɗin zanga uban da zai hana auren nan idan an isa ache menake, innar bello tache "to ni dai natafi sai anjima tajuya tayi fichewarta, inna kuwa tafara waige waige taga bakowa a gidan duk sun watse mikewa tai ko mayafi babu tayi waje kai tsaye gidansu buba tanufa Zaune suke dukkansu a tsakar gida har da bello inna tashigo ko sallama babu nan tasamesu ga buba sai faman ihu yake yana fadin aradun Allah bazan barsuba nine zanzama ajalin hiyana indai baayi auren nanba to aradu saina mata asiri ta mutu saina mata sanda Inna tache meyasamishi Inna larai maman buba tache mutanen dasuka zo din nanne dasukache kowa yawatse bazaa daura aurenba shine shi buban yache basu isaba sai wani daga chikinsu ya daga buban yabugashi da kasa kana ya kama kafarsa ya karya " karaya tayi maganar tana zaro ido Inna larai tache "karaya kuwa shine yanzu malam yatafi kiran mai dauri Mikewa inna tayi tana faɗin "zomuyi magana tana tana kai karshen maganar tashige ɗakin innar buba, inna larai tatashi tabi bayanta tana shiga inna habiba tache "kinji meyake faruwa koh kuma kinsan idan yaran nan basu mutuba a dokar kauyen nan ban isa intaba koda kafar kazane a chikin dukiyarsu bakoh Inna larai tache kwarai kuwa yanzu me abunyi Inna tache wajen malamin chan na bayan dutse zamu sake komawa mana yasan yadda zaiyi ya kashemanasu a chan ko dai a haukata manasu komaidai me ma amusu dan wlh bazan barsuba Inna larai tache to kina da kudine " Inna tache zannemo ai zuwa nan da sati mai zuwa sai muje Inna larai tache yauwa kiyi kokari dan allah To kawai inna tache mata kana tafito daga dakin tayi waje Kano ta dabo Aunty amarya zaune take a gefen gadanta ita da hajj sadeeya "sadiya yanzu tafiya Enugu ya kamaki dan bazan taba barin wani yayi mulkiba idan ba danaba Sadiya tache gaskiyakam amma bayanzu zanjeba sai wata mai kamawa dan kuwa wlh inada tafiya dayawa a gabana Aunty amarya tache wata daya baiyi nisaba kinfasan bayan sallah za'a dorasa a mulki nikuma danaga wan nan rana gwanda namutu Sadiya tache karki damu ai da dan sauran lokachifa abunda idan najema sha yanzu magani yanzu zaamin dankuwa a wajen zansa gagara ba dau ya kashe Safras din kowama yahuta Aunty amarya ya tache amma sadiya bansan bakida kwakwalwaba sai yanzu kifadamin idan muka kashesa muna da gadansane kina ganinfa yafi kowa kudi a gidan nan ai bakashesa zamuyiba sawa zamuyi gagara badau ya chusa mashi sun yar wajenki kinga dayafara san zulaihat shike nan insunyi aure sai sun haihu sai mukashesa inmun kashesa kinga a lokachin muke da gado Washe baki sadiya tafarayi tana fadin ashe kinasona har haka bansaniba wayyo allah tayi maganar tana kokarin rungumar aunty amarya Aunty amarya tache inasanki mana sosaima ai fin hakama yanzu dai kiyimana kokari akan afasa bashi sauratan nan daga nan kuma sai muzo muyi aikin zulaihat da murna hajiya sadiya tamike tana fadin to shike nan ai dolenema ayi aikin nan da gaggawa yanzu dai kawo kudi zanwuche Wani akwati aunty amarya ta bude ta zaro rapa rapan yan dari biyar biyar 300k tamukawa hajiya sadiya tache inbasu isaba saiki min magana sai nakaro Karba sadiya tai tanafadin saikinjini kana tafiche daga dakin tai waje Aunty amarya kuwa kwanchiya tai tana fadin ai dukkanku sai nayi maganinku wlh shima yusuf din ba kyalesa zanyiba aiyana da kudi sosai shima dan haka yarinyar hajiya binta zansa gagara badau ya hadasu dan mukwashe kudin dukka haka dai aunty amarya tai ta surutanta har barchi ya daukesu Aban garen su Ammi kuwa suna barin kauye airport suka nufa nan suka hau jirginsu sai kano Suna isa kowa yanufi part Ammi ma ta kama hannun amrat tache su hiyana su biyota part nata suka nufa suna shiga Ammi ta kira zahra a waya tache tazo tasameta a dakinta san nan tachewa su hiyana su zauna Zama sukayi a kasa Ammi tache aa kutashi ku zauna a kujera bamusu suka tashi suka koma kan kujerar Ammi tache amrat tazo ta zauna kusa da ita ba musu amrat taje ta zauna kusa da ita su diyana kam sai kalle kalle ake Da sallama zahra tashigo da gudu tatafi tafada jikin Ammi tana fadin harkundawo Ammi tache tashi ajiki nikam mutun ne sai shegen san jiki " turo baki zahra tayi tache kai Ammi to niba yar auta bache Ammi tache duk bawan nan yasa nakirakiba Kibani hankalinki da kyau kinutsu ki saurareni wayan nan dakike gani yayan kawunkine damukaje wajensa a yola sai yanzu zahra ta dago ido tana kallonsu dan shigowarta bata lura da mutane awajenba Tache laaa Ammi kingasu kyawawa dasu wlh wanchan tana kama da yaya prince sosai "kinga zahra bansan shirme ki saurari abun da zanfada miki yanzu a gidan nan zasu zauna Zahra tabuga tsalle tache wayyo allah dadi Ammi dan allah kusasu a school namu danna na nunawa freinds dina su tunda suna da kyau sosai Ammi dai baki sake take kallan zahra mikewa zahra tai takoma kusa da Hiyana tamika mata hannu wai suyi musabaha Bamusu hiyana ta mikamata nata hannu zahra ta kama hannunnata sukayi husabaha tache sunana zahra kefa " hiyana chikin gurbatatchen hausarta tache nikuma sunana Hiyana " zahra ta mai mai ta sunar Hiyana tache nice name kekumafa tayi maganar tana mikawa diyana hannu Itama diyanar hannu tabata suka gaisa tache nikuma sunana diyana zahra tache hiyana an diyana wow su nan yayi to dayanfa tayi maganar tana nuna lamrat " diyana tache sunata lamrat zahra tajuyo da kallanta kan amra dake kusa da ammi da sauri tamike takoma kusa da Ammi tana fadin kai kaga yar india a naija gata karama da ita ga kyau kamar me to amma itakuma wlh da yaya haidar take kama amma tafishi kyau gaskiya Ammi dai yau taga ikon allah wajen zahra mutunne sai kaudin tsiya tache zahra'u zakizo kizauna kiji abun da zanfada mikine kodai sai na batamiki rai Sai lokachinma zahra tatuna ashe magana ammi kemata komawa tai wajen zamanta ta zauna Ammi tachigaba da chewa yanzu dake da hiyana da diyana dakinku ɗaya ammi zata sake magana taji Zahra na fadin eyeeeee wayyo dadi Ammi ta daka mata tsawa zaki tsaya ki saurarenine ko saina saba miki shiru zahra tayi tanitsu Ammi tachigaba dachewa lamrat da amrat dakinsu daban dakin dake kusa da nakin nan shine nasu yanzu abun danakeso dake kitashi kuje dakin ki suyi wanka kibasu kayanki susa san nan suyiwa su amrat ma wanka zansa a kawomusu kaya tunda su naki yamusu yawa kuyi sauri dan inasan muje wajen mai martaba mikewa zahra tayi da sauri tache kuzo muje wani dan korrido suka shiga san nan suka dan tafi kadan sai suka shiga dakin zahra Nanfa zahra ta nunamusu toilet hiyana ne tafara shiga saikuma tafito tache aunty zahra bansan yazanyi amfani da abubuwan chikin toilet din ba " zahra tache dukkansu su biyota san nan tamike tanufi chikin toilet din nanfa tafara nunamusu yadda zasuyi amfani da abubawan dayake suna da kwakwalwa sosai nan take suka gane zahra ta nunawa hiyana towel dake makale awajen tache tayi amfani dasu san nan taja hannun amrat sukayi waje Diyana da lamrat ma sukabi bayansu " hiyana kuma tafara kokarin chirekaya danyin wankar Suna fitowa Zahra tafara kokarin fiddo musu kayan hadaddun dogayen riguna abayas tafitar musu masu kyau ta ajiye a kan gado san nan taje ta daukoh musu plat shoe masu kyau Hiyana nafitowa wanka diyana tashiga nanfa zahra tache saitawa hiyana make up hiyana bata hanataba Zahra tafara yimata make up mai kyan gaske bayan ta gamane tachewa hiyana ta dubi kanta a mirrow zubur hiyana tamike lokachin data ga kanta taba fuskarta tashiga yi tana fadin anya aunty zahra niche kuwa kodai chanzamin fuska kikayi Zahra tache aa hiyana kedai zauna bari nabaki kaya aike din kyakkyawa gaskene kyankine kawai aini simple make up ma namiki dan na lurama make up din rage maki kyau zaiyi shiyasa banmiki dayawaba Doguwar riga sky blue zahra ta dauko daga kan gadan tamikawa hiyana hiyana ta karba zatasa " zahra tache to aibakisa bra ba Hiyana tache me kuma bre " zahra tache breziya mana Hiyana tache bansanshiba zahra tache to kina nufin baki taba sawaba kai to aiyakamata kirinka sawa bari na daukoh miki nawa Lokachin da zahra ta daukoh bra ta mikawa hiyana damamaki hiyana ke kallan bra din tache to aunty zahra aina akesa wan nan kuma taya zansashi Zahra batasan sanda dariya ya kubche mataba saida tayi dariya sosai san nan tashiga yiwa hiyana bayani akan bra Hiyana nagane menene bra nantake taji kunya yakamata tayi kasa da kai zahra tache aa karmufara haka dake nidakefa kinganmu kamar yan biyu shekarunmu ma ƙila dayane dan haka karkisake chewa zakiji kunyata juya na daura miki bra Hiyana tache nifa shekaruna 15 zuhara tache kai shekara 15 kuma shine breast naki sukayi girma haka kinfini komaifa nikuma shekarata 16 amma kingani kam bawani auki tako ina Hiyana dai shiru tai bata sake magana ba har zahra tagama taimaka mata tasa kayan Zahra tache yabaki wanke kanki ba ingani Chirewa hiyana dankwalin kanta zahra tai a rude tache kai inna lillahi kinga gashinki har baya wayyo dama niche amma yanaga kannakima ba datti Hiyana tache jiya anwankemin kai din ai zahra tache mamanku hiyana tache aa makwanchiyar mu che innan bello ta wankemin mukam bamuda mama da baba duk sun rasu Zaro ido waje zahra tayi tache allah sarki sannu kinji allah yajikansu da rahma Hiyana ta amsa da ameen Ribons da mayuka masu kanshi na gashi zahra ta daukoh tazo tafara gyarawa hiyana gashin kannata da kyar ta tara gashin nata ta daure mata a tsakiyar kanta zuba mata gelar gashin tabaya wadda yakai har kan boos din ta san nan zahra ta daukoh mayafin rigar ta mikamata kana tasamata manya manyan dankunne masu raun sai kyalli suke Diyanama tana fitowa zahra ta dau yimata kwalliya saidata gyarasu tsab san nan tache ita zatayiwa amra wanka dan daga yau amrat yar tache Kama hannun amrat zahra tai sukashiga toilet tamata wanka san nan tache lamra tazo tayi wanka da kanta Sungama shiri tsab Ammi ta kawowa su lamtar blaus mai shegen kyau black colour Zahra ta karba tasamusu bakaramin kyau sukayiba A palo suka samu Ammi " Ammi ita da kanta ta tsorata daganin kyan da sukayi dan sunhadu tache to kuzo muje palan mai martaba dan mukadai ake jira sukache to zahra ta kama hannun amrat Ammi kuma tarike lamrat sukayi gaba su Hiyana na binsu abaya Da sallama suka shiga palan gaba daya mutanen gidan suna palan har da mai martaba ma yana zaune shiru wajen babu mai magana kowa da abun dayake sunajin sallama suka dago kai amma banda Don Aryan Fahad Yusuf Aiman duk sauran su dago suna kallan Ammi Wuchewa Ammi tai ta zauna kusa da mai martaba zahra kuwa taja hannunsu sukaje suka zauna kusa da aunty farida " kasa kasa aunty farida tachewa diyana tazo kusa da ita ta zauna mikewa diyana tai ta koma kusa da aunty faridan ta zauna Mai martaba yayi gyaran murya saida kowa yadago kai amma banda wayan nan jarumai guda 5 din sudai har yanzu suna duke da kai suna daddan na wayoyinsu Mai martaba ya nuna amrat da hannu yache tashi kizo mikewa tai tanufi wajensa gyra zama yayi san nan ya dorata a gefensa ta zauna yana shafa kanta yache yasu nanki Shiru amrat tayi bata amsaba mai martaba yasake mai mai ta mata tambayar Sai sukaji diyana tanachewa chikin gurba tatchen hausarta tache itakam batajin hausa mune kawai mukeji Dukka palan saida sukayi dariya banda Don, Aryan,Aiman,Fahad,Yusuf " Khalid ne yache to kema kina ganin kinajin hausake nan Ummi tache yata rabu dasu hai ai kinyi kokarima dakika iya wan nan hausar abunda ba yarenkaba kuma katasowa kayi a inda ake magana da yarenba kuma a haka har kika iya fadin hakan ma ai masha allah Zahrane ta matso kusa da diyana tafara mata magana da fullanchi dayake zahra najin fullachin sosai Ammi ta koya mata Magana take mata a kan idan mai martaba yana nagana baa magana har saiyagama wani mugun kallo umar ke wurgawa Zahra hakan yasa tayi shiru ta daina magana Mai martaba ya dubi diyana chikin harchen fullanchi wanda bai taba magana dashiba yache to yasu nanta ai basu aunty amarya kawaiba harda jarumai 5 saida suka dago suna kallon mai martaba hankalinsa kwanche yake fullanchinsa Ammi kam ko ajikinta dan tasan ita ta koyamasa fullanchi Chikin harche fullachin diyana tache su nanta amrat Mai martaba yafa ra bayani nan yafadawa yan gidan matsayinsu Hiyana yakara dachewa daga yau sunzama yayansa kuma a nan zasu zauna bayan yagama maganarne yache koh akoi mai magana Aunty farida tadanyi gyaran murya alamar tanada magana " mai martaba yache to ina jinki Aunty farida tache dan allah Abba inasan abani wan nan natafi da ita ta zauna awajena tayi maganar tana nuna Diyana Mai martaba yache aa bazaki rabasuba ki kyakemin yayana anan babu inda zasuje Nantake aunty mardiyama ta hadiye maganarta jin amsar da mai martaba yabawa Aunty farida daman itama tanasan taroka abata lamrat amma jin Aunty farida da kanta an hanata yasa tai shiru Aunty amarya kuwa tunani tashigayi ta yadda zata bullowa al amarin dan wlh bazata taba yarda su Diyana su zauna a gidan nanba dan kuwa yaddasuke kyawawan nan karsu Safras sufara sansu domin Safras zulaihat kawai zai aura Mai martaba yache to kutashi kutafi Khalid kai kuma ranar monday kaje kamusu registration a makarantar su Zahra Khalid yache to da ɗai ɗai mazan suka fara fita daga palan Ummi ne tachewa Ammi yamukaji da hakuri Ammi tache hakuri yazama dole " Ummi tache allah yajikansa Ameen Ammi tache san nan su Aunty farida ma kowa yafarayiwa Ammi taziya Amrat na zaune kusa da mai martaba suna ta hira dashi da harchen fullanchi Aunty amarya kuwa afusache tamike tafita daga palan kai tsaye part nata tanufa Tana shiga ta kira hajiya sadiya tache ke aiki yakarufa domin kuwa mai martaba yana neman rusa mana shiri Hajiya sadiya tache mekuma yafa " Aunty amarya tache Aisha che taje kauyensu ta daukoh wasu yara wai yayan kaninta daya rasu to wlh idan kikaga yaran nan kamar susukayi kansu dan kyau gasu da diri da komai kuma biyu daga chikinsu yan matane,yanzu fargabana ɗaya a nan shine kar matasan gidan nan sufara sansufa hajjiya Sadiya tache wayache maki zasu fara sonsu Aunty amarya tache ke wlh koke kikaga yaran nan sai kinsosu saboda kyau ni tsoran danake jima karfa Safras da Aryan su fara son su idan hakan yafaru wlh angama dani Hajiya sadiya tache angama dakene kokuma angama dani nida har na fadawa zulaihat Safras zata aura yarinya sai murnatake ai yazama dole mutashi tsaye Aunty amarya tache to yanzu me abunyi Hajiya sadiya . tache aiki gagarabadau zai mana ya koresu daga gidan kokuma ya haukata mana su kowa yahuta Aunty amarya tache wlh hakan kawai za'ayi zankaramiki 500k achikin account naki yanzu ayi aiki mai karfifa wanda idan suntafi suntafi ke nan sufita daga rayuwar kowa sukoma rayuwa a bula Hajiya sadiya tayi dariya tache karki damu aikinsan aikin gagarabadau badaga nan ba kedai kawai kizuba ido watan nan nakarewa muka shiga wata zanje enugu Aunty amarya tache ai shiyasa nake sanki kawata sai munyi waya kekam anjima da daddare zan kiraki bata jira amsar Hajj sadiya ba ta katse kiran ta ajiye wayar a kan gado tanufi toilet Pls more comments an like *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 8* Tana dago kai suka haɗa ido da yusuf," chikin kuka take faɗin dan allah hamma kayi haku...bata karisaba yadora hannunsa a kan lips nata yana faɗin to ya isahaka kiyi shiru bamai sake bugunki" "Zahra'kam Mutuwar zaune tayi tashiga duniyar tunani, wai shin daman yaya yusuf haka voice nashi yake, allah yasa dai bawani aljani bane yazo musu a siffar yaya yusuf Zahra, tayi nisa a chikin tunaninta kawai " "saitaga yusuf yamike tsaye yana rike da hannun hiyana saida sukamike," yache Yakamata kirinka banban'chemu ni sunana yaya yusuf, wanda yamareki jiya su nansa yaya prince kinji, " cikin shesshekar kuka take faɗin to amma zan iyache muku hamma ," Yusuf yache meyasa kikesan kirinka chemana hakan " "ai kunada yawane idannache dukkanku yaya zanrinka chewa bazan ganeba, amma idan ina hadawa da hamma abun zanmin sauki " "Murmushi yayi san nan yache to shike nan nikirin'kachemin hamman kinji " to Kawai hiyana tache," dawo da kallansa yayi kansu diyana, kutaso muje mana, ba musu suka saukoh daga kan gadan " "Zahra ma saukowa tayi suka jera yusuf narike da hannun hiyana saida suka fito palon Ammi, batare da yasaki hannun hiyanaba, yasa ɗayan hannunsa ya kamo hannun lamrat yache ke yasu nanki " "Dawani gurbatatchen hausarta tache lamrat," jinjina kai yusuf yayi yana faɗin gaskiya lamrat yamin nisa awajen kira gashi su nan naku nada wahalar kira sosai dole na chanza muku suna ni bazan iya kiran sunan nan nakuba" "Shiru sukayi kawai suna jinsa, yanuna hiyana ke daga yau su nanki sweet sis, yanuna diyana kekuma little sis, yanuna lamrat kekuma baby yanuna amrat yache my little baby ," "Zahra dai binsu kawai take dan ita duk tunaninta aljanine yazo a saffar yaya yusuf dan tun da take wlh bazatache, ga kalan voice na yaya yusuf ba, amma yau shine har da magana mai tsawo, kai to kodai umarnin mai martaba yabashine dan nasan mai martaba bazai tabarinsu hiyana a kunchiba Dasallama sukashiga palan mai martaba," kowa yadago ya zubamusu ido amma banda don da tager Aryan" "Umar'ne ya taba haidar kasa kasa yake faɗin kai anya kuwa yaya yusuf ne, kadubafa har da rikemusu hannu," haidar yaɗan kallai gefe da gefe yaga bamai kallansa kasa kasa shima yake magana kaidai kabari muje ɗaki mayi maganar, kar'ajimu amana hukunchi" "Yusuf kuwa yana shigowa palan ya ɗaure fuska kamar baitaɓa dariyaba sakin hannunsu yayi yakoma wajen zamansa ya zauna" "Mai martaba ne yadubi su diyana dake tsaitsaiye, kuzokuzauna yache dasu chikin harshen fullachi" "Diyana da lamrat da amrat sukazo suka zauna sukabar hiyana tsaye tana rakuɓe rakuɓe, dan ita harga allah kallan fuskar don tsoro yake bata, yanzu babban damuwarta ma kujera ɗayane yarage a table din kuma kusa dashi kujerar take, dankuwa kowa bayansan zama kusa dashi shiyasa mafi yawanchin lokuta kujerar kusa dashi zaka sameta babu kowa, yanzuma ita kawai tarage tunani hiyana tashigayi sosai tache to wai ina sauran kujerun ai kujerunma sunfi haka yawa, saboda jiya ai aunty farida da aunty mardiya suna nan kuma duk a nan mukachi abinchi dasu to yaukuma basu nan kuma table din yachika to ina sauran kujerun ke nan , tayi nisa chikin tunanani saitaji muryan mai martaba yanachewa Kai Safras jekatawomin da ita dan tsoranka yahanata zuwa, " da sauri don yaɗago kai yana kallan mai martaba " dauke fuska mai martaba yayi yache abun dagaji shinafaɗa dan idan bakaikamata maganaba bazata daina tsorankaba" "Nantake fuskar don ta sauya idansan nan suka chanza launi zuwa jaa sosai jijiyoyin kansa duk suka mike sai wani huchi yake kamar zaki," kannensa naganin haka suka kama hansu, dagudu suka bar palan yarage daga Ammi Ummi Mai martaba Aryan Yusuf Fahad " Khalid ma guduwa yayi dan yasan halin mutuminnasa Ida ransa yabachi" aunty amarya'ma ba abarta abayaba ta'tsere " itama hiyana tana ganin sungudu tajuya itama tabisu" "Mikewa don yayi sai wani huchi yake yanufi hanyar fita," da sauri Aryan ya taresa yana faɗin don bakada hankaline mai martaba nefa yake maka magana " hannu don yasa ya ture aryan gefe guda yanufi hanyar fita haryazo tsakiyar palan " aryan yasake taresa yana faɗin don kadawo chikin hayyachinka kasan mekake kokarin aikatawa kuwa" dunkule hannu don yayi yakaiwa Aryan bugu a Kirji " Aryan bai bari bugun ta sauka ajikinsaba yasa hannu ya tare hannun don," afusache don ya damki wuyar Aryan da ɗayan hannunsa yayi sama dashi kana yayi wurgi dashi gefe gida " rai a ɓache Aryan yamike yayi kansa shima wani bugu yakaiwa don a bayan wuya " da sauri don yajuya yasake tamkar wuyan Aryan ya shakesa sosai " Aryan kuwa dayaji azaba sai dunkule hannu, ya kai don bugu a bayan kunne saiga jini ta hanchinsa," afusache don yayi wurgi da Aryan kana yanufesa gadan gadan ya damki kafarsa yasake wurgi dashi gefe guda duk dahaka bai kyalesaba yasake yinkansa " "da gudun gaske Ammi tasha gabansa tana faɗin nizaka fara kashewa ba dan uwankaba " Mai martaba kam harde hannu yayi yana kallan Iko god " yusuf ma bai damuba dan yasan indai irin wan nan faɗane sunsaba idan taɓachimusu " Don saiwani huchi yake yache Ammi kibani hanya pls zuchiyata zafi takemin idan ban bugi Aryan'ba mutuwa zanyi " rai abache Ammi ke magana kamutu kamutu nache Ammi bata karasa maganaba yayanke jiki yafaɗi kasa sumame " Yusuf yamike yana faɗin alhamdulillah alhamdulillah tunda yasuma ai shike nan " "Ummi che tayi kansa ita da Fahad da sauri " Ammi kuwa juyawa tayi tabar palan tanufi bangarenta abinta " mai martaba yamike da sauri yayi kansa yana faɗin, yusuf kukira sojojinsa a kaisa asibiti " aa Abba basai ankaishi asibitiba idan yasamu barchi zai watsake karka damu kaje kawai kayi shirin zuwa fada dan anajiranka,kaga lokachi yatafi chewar yusuf " juyawa mai martaba yayi yanufi ɗakinsa jiki ba kwari, yana ta tafiya ya tunanin ,anya ba aure zanwa yaran nanba ko nasami zuchiyar nan tasu ta ragu kai inganin hakan za'ayi nan da bayan sallah dole zanche kowan'nensu yafito da mata da wan nan tunanin yashige ɗakinsa Ummi to yanzu yazamuyi mukaisa daki daman Aryan ɗinne kawai mai ɗaukansa idan abunnasa ta motsa, to yau kuma yayiwa Aryan rauni yusuf baigama rufe bakiba " "sukaga Aryan ya tattare dukkan karfinsa ya dauki don a kafaɗarsa yayi waje dashi " "Ummi tache allah sarki allah yakara haɗamana kanku allah yakaramuku kaunarjuna " ,jinjina kai yusuf yayi kafin yafuta ameen Ummi ai kulluma idan sukayi faɗa don ke bugun Aryan amma kuma Aryan ke taimakon don akoyaushe " murmushi Ummi tayi san nan tamike tanufi nata bangaren " yusuf yadawo da kallansa kan fahad dake tsaye to muje koh " Fahad yajuya kawai yayi batare dayayi maganaba yanufi hanyar fita Su zahra kuwa suna zuwa ɗaki suka samu hiyana na kuka zahra tache hiyana meke damunki " chikin kuka take faɗin aunty zahra kidubafa kigani nasan abaya ba haka akeyi a gidan nanba amma daga zuwanmu har anfara faɗa " aa hiyana bawai saboda zuwanku bane ai ku zuwankuma alkhairi ne, bagashi kunfara chanzamana su ba kidubafa kiga yau yadda kukayi hira da yaya yusuf ,to wlh barikiji ni tundanake a duniyar nan bana'chemiki ga kalar voice na yaya yusuf ba saboda bakin halinsu, komaganama basayi amma a dalilinku yau yaya Yusuf yayi magana, san nan kuma ya amsamin gaisuwata aini wan nan rana tashiga chikin ranakun dazan ajiye a matsayin tarihi " "sallama sukaji daga bayansu Ammi che ta shigo a gefen gadon tazauna tashiga rarrashinsu tana basu baki Abangaren aunty amarya kuwa tanashiga bangarenta wayarta ta ɗauka takira hajiya Sadiya bugu ɗaya hajiya Sadiya ta ɗauka Ko sallama babu kawai tasoma magana" sadiya inakike munshiga uku " hajj sadiya tache meyafaru Kumar " "Aibama abunda bai mafaruba chewar aunty amarya bana faɗamikiba yanzu gashi wlh yusuf da kanshi ɗazunɗin nan yaje har ɗakin Aisha, yakira yaran nan wai suzo muchi abinchi, kinga ke nan hankalin samari gidan yafara juyowa kansu yaran, tunda har yusuf da kansa duk zafin ransan nan ya saukoh yaje yakirasu wlh gobekuma, nasan sai aiman daga aiman sai Aryan da Safra shike nan idan hakan tafaru kuma munshaga uku Hajj. Sadiya tache aa hakan bazai faruba ki kwantar da hankaliki karki damu kinji nizanyi maganin komai " to dan allah kiyi sauri kinji " karki damu inshaa allah aikinki zaitafi yadda kikeso kuma saimunyi maganinsu chewar hajj. sadiya " aunty amarya tache to shike nan sainajiki kana ta katse kiran ta zauna abakin gadon tana tunani Yau yakama Monday tun karfe 6 nasafe Khalid yazo bangaren Ammi, dan ya ɗauki su hiyana suje a musu registration a school ɗin su zahra, zama yayi a palan Ammi yana jiransu " da'sallama sukashigo palan hiyana na sanye chikin riga da sket na kanti mai kyau ash colour rigar mai dogon hannu yaɗan kamata sai sket din daga sama ya ɗan kamata kasan kuma yabude sosai kayansu iri ɗaya da diyana, sai dai na diyana light green ne, sunsaka hijab da bazata wuchi guiwaba ,amrat da lamrat kuwa riga da wando sukasa rigar zuwa goiwa wandan koma dogo har kasa sky blue sun yafa karamin gyale " "Zahra kuma nasanye chikin uniform nasu, riga da wando da dan karamin hijab rigar fara tas zuwa goiwa sai dogon wando navy da ɗan karamin hijabin da baiwuche kirjiba " "Wow chewar Khalid gaskiyane my sister's kunyi kyau sosai abunku to kuzo mutafi" "Ina kwana yaya inji hiyana" lfy lau yabata amsa" Ganin hiyana ta gaidashi yasa suma su diyana suka gaidashi ya amsa fuska a sake, san nan yache kuzo muje karmuyi latti kunga har 7:4 tayi " gaba yayi sukabi bayansa" suna fitowa harabar gidan suka samu yusuf tsaye jikin mota, yana sanye da white jeans da ash T-shirt bakaramin kyau yayiba sai kanshi ke tashi daga jikinsa kamar anyi barin turare ha gashin kan nan yasa har kam kafaɗarsa ya sha gyara sai kyalli yake daman gashin bakine sosai " Gaidashi suka farayi " yana amsawa fuska a sake " inazakaje yusuf Khalid yajefo masa tambaya " rakaku zanyimana " dariya Khalid yayi sosai kafin yache to yau kuma wasa kakejiyimin kenan " daure fuska yusuf yayi yana faɗin wasa kuma to daman muna wasane, inzakazo mutafi kazo muta inkuma bazuwa zakaiba ni sai na daukesu muje namusu registration din " da mamaki khalid ke kallansa kamar bazai tankasaba saikuma yache to muje " mota 3 sukayi zahra hiyana diyana mota ɗaya suka shiga" Khalid lamrat amrat suka shiga mota ɗaya yusuf kuwa nashi motar yashiga " sai wasu motochi 3 kuma dake binsu a'baya dauke da sojojin yusuf guda 9 kowani mota sojoji uku " dagudu gaske motochi suka miki hanya harzuwa bakin gate nan take security suka gangalemusu katafaren gate ɗin suka dauki hanya gudu sosai suke shararawa chikin kankanin lokachi suka isa school ɗin " sunayin parking sukafito kai tsaye office din principal suka nufa, nan danan batare da ɓata lokachiba suka gama komai kuma suka roki alfarman da akai diyana da hiyana primary 6 tun da sunyi girma amrat da lamrat kuma a kaisu primary 4 da kyar principal ya aminche nanfa suka mika masa amanar'su diyana san nan Khalid da yusuf suka fito sukabar su hiyana sukaje suka shiga moto chinsu suka juyo sai gida" "Kwanche tashi babu wuya awajen allah yau su diyana sunchika 1 month da dawowa kano sunchanza sosai kamar basuba sunyi kyau ga kiba dasukayi sunyi fresh dasu kamar yayan larabawa sunfara wayewa da gogewa " bangaren karatu kuwa baa magana dan sun dage sosai " sai dai a wan nan bangaren sunsamu banbanchi dan kuwa ita hiyana tafi maida hankali kan karatun islamiya musamman karatun qur'ani " itakuma diyana tafi dagewa a pannin boko" amrat da lamrat kuwa dukka bangare biyun suna dagewa " yauma kamar kullum sun dawo daga school misalin karfe 4 na yamma suna kwanche a ɗakinsu gaba ɗayansu suna hira " diyana tamike tana faɗin natafi palo nayi kallo " saikin dawo inji zahra " fichewa diyana tai jikinta sanye da doguwar riga fari tas mai kyau amma jikin'rigar bawani kwalliya plen'ne kanta kuwa babu dan kwali ta zuba gashin nan har gadan baya sai sheki da kyalli yake kawar wata yar india " zama tayi a palan abinta ta kunna kallo ta kamo tashar discovering tana kallan daji da abun dake chikinta " daman diyana sarkin san kallone " "tayi nisa chikin kallan datake batama ji shigowar mutunba " sai dai kawai taji yana faɗin ke jeki kawomin coffee " da sauri ta ɗago tana kallansa" murya na rawa tache ina wuni yaya Aryan " bai amsaba kuma bai sake dagowaba" mikewa tayi jikinta har rawa yake ta saukoh kasa tanufi kichin " coffee ta hada masa yadda taga bintu mai aiki kehadawa ta dora a kan plate san nan ta dauka takoma sama" yadda tabarsa haka tasamesa gabansa tazo ta duka tamika masa cup ɗin batare datayi maganaba " shiru bai ansaba kuma shima baiyi maganaba har kusan 10 mnt tukun nan a shagwabe take magana ayya yaya nagaji wlh hannuna zafi yake kakarɓa mana pls " da sauri yaɗago yana kallanta yadda take maganar hankalinta kwanche,sai daya ƙare mata kallo from head to toe , tukun nan yasa hannu a nitse ya karbi cup ɗin yana faɗin karnasake ganinki babu ɗan kwali " "shiru tayi tana tunanin daman yana kallan mutanene basai mutun yazo yawuchesa sau darima bai ɗaga kai ya kallesaba tayi nitsa chikin tunani " yadaka mata tsawar da sai'dayasa tamike, badake nakeba" murya narawa take maganar eh eh naji yanzu zanjema,na daukoh " batare daya kalli,indatakeba to jiki daukoh kizo " da sauri ta juya tanufi ɗakinsu A hankali ya kai cup ɗin coffee ɗin saitin bakinsa ya kurba da sauri yasauko da cup ɗin yadawo dashi saitin idansa yana kallan coffee ɗin,mamakine ya bayyana karara a kan fuskarsa sake kai cup ɗin bakinsa yayi yasake kurba ya lumshe ido,kana yabuɗe sosai yake shan coffee ɗin har takare batare daya saniba,shiru yayi yana tunanin wai bayache yarinyar nan tasa ɗan kwali yazoba,meyasa bata dawoba,ganin tunani babu abunda zaimasa,yasa yachiro wayarsa,yafara neman layin yusuf ringing wayar take amma ba'a ɗagaba har saida kiran takusa katsewa Yusuf,yaɗauki kiran a nitse yake magana yusuf kana da num ɗin zahra ne " eh inadashi lfy faɗin yusuf " eh lfy turomin yanzu " ok inji yusuf " katse kiran yayi ya ajiye wayar a gefensa saikuma wani tunani tafara shiga zuchiyar wai meya haɗani da itama to dazan'nemeta, wani bangare na zuchiyarsa ke bashi amsar dachewa saboda coffee mana,afili yake faɗin yes saboda coffee,wayar'sane tayi kara alamar shigowar sako yana dubaka,saiyaga num ɗin zahra yusuf ya tura masa kiran layin yafarayi ringing ɗaya zahra ta ɗaga " chikin isa take magana wai wayene naga sabuwar number" "kamar daga sama taji muryan Aryan yana faɗin kichewa yarinyar nan tazo palo tasameni, " saura kaɗan zahra tayi fitsari a wando saboda tsoro in ina tasomayi,ina ina inawuni yaya " baijira yaji wata maganaba yakatse kiran " aruɗe zahra ta dubi diyana,tache diyana ke kaɗai che kikafita ɗakin nan mekikaje kika aikata to kiyi sauri yaya Aryan na palo na jiranki " murguɗa baki diyana tayi san nan tafara magana,mekuma zanyi niga iya coffee kawai yache nakawo mar kuma nakaimasa, sai ɗan kwali dayache na saka kuma basawa zanyiba ato irin zafin nan dake damuna, wlh ni gashinma yankesa zanyi da almakashi dan zafi yakesa naji " Zahra dai a tsorache take, tafara magana kai dagaji muryar tama kasan a tsorache take kitashi to kije dawuri yana palo yana jiranki " batare da'tasake maganaba tamike tayi waje tana murguɗa baki, yadda ta barshi haka ta dawo tasameshi da sallama a bakinta tashigo palan," bai amsaba kuma bai ɗagoba " gabansa tazo ta duka a sanyaye tayi magan gani nan " bai tankataba kuma bai ɗagoba kusan 8 mnt " dan allah yaya kayi magana mana wlh nagaji da dukawan nan kafofina sunnamin zafi chewar diyana " kamar baiji me tafaɗaba yachigaba da daddanna wayarsa saida yakara kusan 10 mnt " tukun nan, ya ajiye wayar a gefe bata re daya kalletaba yafara magana ina dan kwalin danache kisa " shiru tayi batayi maganaba kana ta zuba masa ido tana kallansa " dago manya manyan idan'sa yayi ya saukesu a kanta, saida ta tsorata ganin shikuma kalar idon nasa ash ne, ita tunda takema bata taba kallon idansuba dan basa dago kai " tsawa yamata badake nake maganaba " nantake tafara hawaye tana faɗin dan allah yaya kayi hakuri wlh akoi zufane idan mutun yasa ɗan kwali kuma.. " Bata kai karshen maganarba yaɗaga mata hannu yana faɗin it's ok waya haɗa miki coffee ɗazun " nine dakaina na haɗa tabashi amsa " ke da kanki yayi tambayat yana kawar da idonsa daga kallanta " eh nina haɗa " to tashi kije kiyi nill down a chan " toni menamaka, a shagwabe tayi maganar " mamakine yakamashi, ya mai mai ta maganar nata toni menamaka, nan take ya daure fukar nan kamar baitaba dariyaba, wani mugun kallo ya wurga mata wadda tasata mikewa ba shiri takoma tsakiyar palan tayi nill down," Jingina kansa yayi a jikin sofar ya lumshe ido makar mai barchi, kusan 15mnt ya ɗauka a hakan kamar daga sama kuma yajiyo voice na Aiman yana faɗin wai daman nan kazo inata nemanka " batare daya buɗe idoba yake faɗin, to mezaka bani " yusuf dake tsaye a gefe guda ne yache mekuma diyana tamaka " "sai'lokachi yaɗago kai azuchiyarsa yana mai mai ta sunan diyana kallon inda take yayi sai faman haɗa zufa take, ɗauke kansa yayi yamaida,kan su yusuf dake tsaye kusa dashi zaiyi magana " yusuf yarigashi dachewa diyana tashi kitafi ɗaki " ai tun Yusuf bai karisa maganaba tamike da gudu tana hawaye tayi ɗaki " harara Aryan ya wurgawa yusuf kana yache me ruwanka da ita kai kabata punishment ne dazakache ta tashi " "harara yusuf ma ya watsa masa kana yanufi sofar yana kokarinzama yanafaɗin kudai bakuji daɗin zuchiyarkuba wlh ko tausayin yaran nan bakuji kunafa sane da irin rayuwar dasukayi amma baku kyautawa wlh " " kallan banza Aiman yayiwa yusuf san nan yafara magana to kai tunda kanajin tausayinsu ba shike nanba, inaruwanka da zakache musai mungi tausayin nasu, to bamuji kuma bazamujiba " kallan banza shima yusuf ke bin Aiman dashi kawai batare dayayi maganaba " mikewa Aryan yayi yanufi hanyar fata daga palan batare dayayi maganaba " kallo Aiman yabishi dashi har yafiche tukun nan ya dawo da kallansa kan yusuf yafara magana " kamar wani abu nadamun tager fa ko yakagani " eh naga alamar hakan achiwar yusuf " to bari nabi bayansa dan naji me matsalar chewar Aiman " adawo lfy inji yusuf " Aiman bai amsaba yafito kaitsaye bangaren Aryan yanufa. Zaune take a gefen gadanta tana fuskantar hajj sadiya wasu abubuwa hajj sadiya tafitar daga jakanta guda uku tamika mata tana faɗin angama da batun sarauta, sauran batun wayan nan yaran da Aisha takawo, gagarabadau yachemin infaɗamiki aiki akansu bakaramin aiki bane sai munbashi lokachi dan da alama yaran akoi tsari ajikinsu saiyafara warware tsarin jikinsu,tukun nan zai iya yimasu wani aiki," Aunty amarya ne tasoma magana to wayan nan yarakuma inasukaga wani tsari ajiki saboda allah dai " hannu hajj sadiya tasa tarufewa Aunty amarya baki,tana faɗin ke wlh gagarabadau baya karya kuma kiyi a hankali dan daga nan zai iya jiyo mekike faɗi, batun yara kuma dakike magana duk fulanin nan dakike gani suna zaune a dajin nan chemiki akayi a banza haka kawai suke zaunene ai tun randa suka haifi ƴaƴansu, aranar suke farajijjikasu da magunguna " "chere hannun hajj sadiya Aunty amarya tayi daga bakinta kana tache to shike nan yanzu wayan nan kayan dakika banifa ya za'ayi amfani dasu kuma nan da kwana nawa gagarabadau ɗin yache zaiyi aiki akansu " eh munyi dashi akan zandawo nan da wata 2 chewar hajj sadiya " zaro ido aunty amarya tayi tana faɗin wata biyu kuma zata sake magana komai tatuna sai tache to shike nan ba damuwa,yanzu dai waɗan nan abubuwa yazanyi dasu " tona rami zakiyi ki binnesu da hannunki chewar hajj sadiya " to shike nan gobe zanje ta bayan gidan nan na binnesu,sai maganar Safras da zulaihat chewar aunty amarya " eh shima sai bayan sallah dan yache aikin nada matukar wahala kuma gashi sallah yakawo kai jamaa sunmasa yawa sosai kowache tana kawo kukanta asa mijinta tafito da ita sallan nan ta haɗu sosai, " mikewa Aunty amarya tayi tana faɗin bari nakawomiki kuɗin motakoh tanufi wajen Waldrop din kayan'sawarta Misalin karfe 8 na dare gaba ɗaya family sun haɗu a palo suna chin abinchi kamar yadda suka saba " shiru kakeji bakajin karar komai sai karar spoon, bayan sungama chin abinchin ne " mai martaba yayi gyaran murya yasoma magana yau azumi saura kwana 33 yakamata kufara fitto da kayan abinchi kuna rabawa al umma san nan kuma gaba ɗayan mu zamuje umrah, saiku shirya, akoi mai magana " shiru palan yayi " diyana che tache Abba inasan da'sallah inje kauye ingano yaya bello " wani kallan banza yusuf ya wurga mata akule yafara magana au yanzu duk azabar dakukasha sake tunanin kauyenma kuke ke nan " mai martaba yayi murmushi yana faɗin to kai ina ruwanka kasan tsakaninsu da bello'ne to barikaji zasuje kuma kuzaku kaisu kukulamin dasu har sudawo " afusache don yamike zaibar palan " sai ina chewar Ammi " shiru yayi baiyi maganaba kuma bai dawo ya zaunaba " mai martaba yayi murmushi yache to ki kyalesamana jeka abinka ammafa kashirya dan dakai zaku kaisu diyana kauye " batare dayache koh uppan ba yayi waje " kallan Ammi mai martaba yayi chikin harchen fillanchi yake faɗin ki kyalesu inamusu hakane ko zansamu zuchiyar nan tasu taragu inba hakaba akoi matsala " jinjina kai Ammi tayi tana faɗin eh hakanma yana da kyau ai gara murinka koyamusu sanyi kobayawane " mikewa Aryan yayi yanufi waje har yakai bakin kofa saikuma yajuyo yana kallan diyana a nitse da sexy voice nashi nan yafara magana kisameni a ɗaki inzakizo kikawomin coffee yana kaiwa nan yawuche " gaba ɗaya palan mamakine yakamasu baranma yusuf suda sukasan hali, "nan take zahra jikinta yafara rawa ta kalli diyana tafara magana kasa kasa chikin harchen fillanchi wayache kiche zakije kauye to wlh yau babu ruwana dan zaki karɓi hukunchi " murguɗa baki diyana tai tamike tayi waje " baki sake zahra ke kallanta azuchiyarta take tunanin lallai diyana inaga darabon zakisha bugu kilama harda karaya," Da ɗai ɗai suka bar palan gaba ɗayansu kowa yanufi bangarensa Zaune take a gaban murhun wuta tana kokarin hurawa innar buba tashigo gidan da sallama inna ta amsa mata sallamar,tamata iso zama innar buba tazo tayi kusa da inna suka gaisa " innar buba tafara tambayat inna wai har yanzu habiba baki samu kuɗin bane nifa wlh nafara karaya " aa karkikaraya dan kuwa nasamu natara dubu 5 yanzu kuma anjima zansake zuwa tallah kinga da kuɗin sun kai dubu 10 sai muje koh kiɗan kara hakuri kinji chewar inna " to badamuwa allah yakaimu nibari nazo nakoma gida dan mai dubawa buba kafarsa zaizo anjima chewar innan buba " inna habiba tache yajikin nashi " innar buba ta amsa da sauki sosai wlh dankuwa kafar tafara komawa dai dai " mashaa allah chewar inna " to habiba sai kinshigo tafaɗi hakan tana kokarin mikewa, har kofar gida inna habiba ta rakata san nan ta dawo *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode7* Zaune suke a palan Ammi suna hira nan fa zahra take fada musu komai na gidan Zahra tache karku yarda kuyi wani laifi yanzu dankuwa shekaran jiya su yaya prince suka dawo baruwanku da kowa a gidan nan dan wlh duk yan gidan nan mugaye ne yaya Khalid ne kawai mutumin kirki dan haka karku kula kowa duk abunda kukeso ku tambayeni yauwa kuma inkun gaishesuma basu amsaba karkudamu kuma karkuyi wata maganar dan basa amsa gaisuwar kowa sukam haka suke Diyana tache to tunda basa amsa kaisu basai mu kyalesuba dole sai mun gaishe sune Zahra tache keeee. lallai da zafinki kikazo tab ai wlh idan sukazo suka wuche baki gaishesuba nan ma hukunchi zaki karɓa inkuma kingaishesu bazasu amsaba to zamanki lafi shine ki gaidasu koda basu amsaba karkidamu " yauwa kunga wandayake zaune a kujeran gefen Ammin ɗazun din nan koh wan nan mai kama da Hiyana Da sauri Hiyana tache daman akoi mai kama dani a gidan nan ne " Zahra tache eh mana ai shine ya zauna kusa da Ammi sunansa yaya prince to dashi da yaya Aryan da yaya yusuf da yaya Fahad wlh karku yarda hanya ta hadaku inba hakaba zaku jijiki basu da kirki Zahra zata sake magana taji takun tafiya a tari ta mike tawatsa dakinsu da gudu dankuwa tasan irin wan nan takun mutun ukune kawai a gidan nan keyinsa " Don, Aryan , Yusuf shiyasa ta gudu dan batasan haduwa dasu Suna ganin Zahra ta gudu suma suka mike da gudu sukabi bayanta Yana shigowa ya tsaya shiru yana tunanin tabbas yaga wulkawar abu kuma kamar inuwar mutun wuchewa chikin palan yayi yasamu waje kan kujera mai zaman mutun daya ya zauna Yachiro wayarsa yafara daddan nawa kana yasa akunne jimkadan sai yache gani nanfa a palo banji me akacheba a dayan bangaren ba kawai naga ya katse kiran Fitowa Ammi tayi daga chikin betroom tazo ta zauna a kujera mai zaman mutun ɗaya a nitse Safra yache inawuni Ammi ta amsa masa da lfy yache yamukaji da hakuri tache hakuri yazama dole yache allah yajikansa da rahma amin Ammi amsa kana tache daman kuɗi nakeso kabani su farida zasuje suyiwa kannenka sayayya " shiru yayi bai chekomaiba kusan 10 mnt tukun nan yache Ammi dan allah wai meyasa bazaki sabaki a magaAnar nanba nifa bazan iya mulkiba kinsanfa shugaba da adalchi da tausayi akasan shi to nikuma sojanefa Ammi baki sake take kallansa tache au kai bakada tausayi ke nan shiru yayi bai tankaba saima mikewa dayayi yanufi hanyar fita yana fadin Fahad zai kawo miki kuɗin Ammi dai ido tazuba masa har yafita tukun nan ta sauke wani nauyayyar ajiyar zuchiya afaili tache nida kaina nasan ba iya mulkar mutane zakayiba saboda wan nan irin hali naka bakayi kala da shugabanniba kadaifi dachewa da rike bindigar amma ni babu ruwa kaine zabin mahaifinka bazan chanza masa zabinsaba sai dai inshiyaga dama ya chanzaka da kansa amma zantayaka da adduar Allah yasa kar abaka mulkin nan dan in akabaka mutane zasusha wahala, zata sake magana sai taji alamar tafiya shiru tayi tana sauraran mai shigowa Aunty farida che tashigo bakinta dauke da sallama da fara'a Ammi ta Amsa mata sallamar Shigowa tayi ta zauna a gujerar da Prince yatashi kana tache Ammi barka da hutawa anche kina nemana gani Ammi tache yauwa sayayya nakesan kuje kiyiwa su Diyana dan kinsan basuda kaya to kisaya musu duk abun daya dache Aunty farida tache to inasuke suzo muje tare koh dan muzabi size dinsu dakuma colours din dasuke bukata Ammi tache aa kuɗan jira kadan kanin naki yache zaibawa Fahad kuɗin yakawomin Aunty farida tache aa basai ankarbi kudi wajen prince ba suzo mutafi kawai ni zan dauki nauyi sayayyar Ammi tache aa farida kada na daura miki nauyi da kinbari shidai yakawo kuɗin nafisan yamusu da kansane dan kuwa duk wani responsibility su yadawo kansa shi zai dauki komai shiyasama banbiya kuɗinba nache yabiya Aunty farida tache Ammi dani da prince duk ɗayane idan nabiya kamar shine yabiya kuma kamar yadda nakewa Zahra sayayya da kuɗina suma haka zanmusu saboda yanzu dasu da Zahra duk dayane awaje na Ammi tache to shike nan badamuwa kuje din Aunty farida tache Ammi dan allah inaneman alfarman kisa baki mai martaba yabani Diyana wlh tashiga raina ina kaunar yarinyar san nan kuma dan allah kutaimaka kubawa mardiya lamrat takuma da ita Abuja tunda kunga ita Allah bai bata aihuwaba Ammi tache kwarai ina matukar tausayin mardiya musanman idan kuka haɗu yadda take matikar son junior batasan yayi nisa da ita wani lokachin har kwalla nakemata amma bayadda zanyi inraba marayun allah nan Feeda tare suka taso komai tare suke dukda shekarunsu ba ɗayaba amma dai zan gwada kinji Aunty farida tache eh Ammi akoi chiwokam murabasu amma dan allah taimaka mana zakuyi muda bamuda yaya Ammi tache to zanyi magana da mai martaba da daddare Dukyadda mukayi zakiji Aunty farida tache to saikuma maganan prince Shima dan... Bata kai karsheba Ammi tache kingane tashi kutafi adawo lfy tana kaiwa nan tamike tanufi dakin su Zahra dan takirasu Girgiza kai Aunty farida tayi tache Ammi " Ammi kinasan samana chiwon kai amma a hankali zanshawo kankine Fitowa Ammi tayi rike da hannun Amrat su Diyana na biye dasu abaya diyana da hiyana hijabai sukasa zahra kuma abaya tasa da gyalensa sunyi kyau sosai amrat da lamrat kuwa blaus ne ajikinsu mai kyau sai dan karamin gyale dasuka yafa akamsu Mikewa Aunty farida tayi san nan tache muje koh tayi maganar tana kokarin riko hannun Diyana Suna fita kai tsaye parking space suka nufa da sauri driver yazo ya bude musu motar hiyana da diyana da zahra suka shiga mota ɗaya Aunty farida kuma takama hannun amrat da lamrat suka nufi wata motar suka shiga suna shiga wayar aunty farida yafara kara da sauri ta dauki call din tache hello daga ɗayan bangaren yache inakikene insan muyi maganane Aunty farida tache gani nan yanzu nafito zamutafi shopping kazo karakamu mana sai muyi maganar a hanya " yache aa bazanjeba amma barinasa sojoji surakaminke saboda tsaro" dariya Aunty farida tayi tache kai dai prince allah bansan irinkaba mutunne bayasan shiga jamaa to shike nan tunda bazakajeba saina dawo saimuyi maganar koh zata sake magana ke nan taga waso sojoji guda 4 a gabanta chiki har da abdol Tache laaaa yanzu muna waya yaushe kayiwa sojojin nan magana Prince yache lokachin danache bari na hadaki dasu mana alokachin na dannamusu kararrawa dasu nanki Dariya Aunty farida tayi tache to shike nan ngd saimun dawo Yache kikula mana da kanki tache to tunkafin takarasama ya katse kiran Juyowa tayi tabawa driver umarnin sutafi Abdol chikin harchen turanchi yache madan inbadamuwa barini naja motar dan oga yache nabaki kulawa sosai Aunty farida tache to badamuwa " fita driver yayi yabawa Abdol wajen yashiga sauran sojoji ukun kuma suka shiga wata motar natake suka kunna motar suka miki hanya sai gate " sojojin dake wajen suka bude musu pakekiyar gate din suna fita suka miki hanya Aunty farida tachewa Abdol to aibaka tambayi ina zamujeba Abdol yache oga yariga yashigarmin inda zan kaiku a chikin wayata Shiru Aunty farida tayi tana kallan ikon allah tana jiran taga inda za'a kaisu Kai tsaye wajen wani katafaren shopping Abdol yashiga yayi parking a parking space nawajen yafito yabudewa Aunty farida tafito kana takama hannu amrat ta tsaya saida su zahrama suka fito sukazo inda take san nan suka nufi chiki Abdol yabi bayansu sauran sojojin suka rufa musu baya Abdol yache su koma wajen mota sujirasu Kaya dayawa Aunty farida tafara ludan musu kuma tache suma suzaba duk abun dasuka ga yamusu su dauka " Zahra kam duk abun datagani mai dan kyalkyali sai tache wan nan zayyiwa Hiyana kyau ta dauka mata sunyi sayayyar kayan sawa dayawa san nan sukaje wajen takalma da jaka suma dayawa suka dauka suka koma wajen kana nan kaya Hiyana naganin breziya tafa boye fuska Zahra nata mata dariya Aunty farida kuwa chewa take My Diyana kemafa kin kai sa bra ba Hiyana kawaiba dan kema naga ba bayaba wajen chikar halitta rufe fuska Diyana tayi da hannunta tana murmushi Amrat ne tayi magana da fullanchi tache zata sha ruwa Aunty farida tache ku fassaramin metache " dariya Zahra tayi tache kai Aunty farida yakamata kema kikoyi fillanchi ruwafa tache zatasha Aunty farida tache to daga yau hausa zamu rinka yimata dan itama ta iya hausar to waima ya akayi ku kuka iya hausa ita bata iyaba Hiyana tache mu munazuwa tallan nono ne a chan akoi hausawa suna zuwa saye itakuma kullum tana gida tana aiki bata zuwa ko ina " a gida kuma ba mai jin hausa sai fullanchi kawai shiyasa bataji Aunty farida tache to yanzu dai hausar za'ana mata har ta iya to kawai sukache san nan sukachigaba da sayayyar su Bayan sungama daukan bra da pant suka wuche wajen dankunne da sarka nanma dayawa aunty farida ta dauka musu har da gold saida sukachika keken zuba kaya uku da kaya tukun nan Aunty farida tache ya isheku ne kokuma akoi wani abun dakukeso " da sauri Hiyana tache ya isa " Aunty farida tache aa kuduba da kyau dai " hiyana tache allah ya isa haka nan " Aunty farida tache to shike nan kutura kayan muje wajen biyan kudi harsun kai wajen biyan kudin kuma sai Aunty farida tache inazuwa chikin shopping din tashiga bangaren always tanufa ta daukoh guda 6 ta dawo ta zuba musu a chikin kayan Diyana sarkin baki tache aunty menene wan nan kamar breadi Aunty farida tache nakine ke da hiyana da zahra kuma ba bread bane always ne " Diyana ta mai mai ta su nan always to me akeyi dashi ko chi akeyi diyana ta tambaya. Aunty farida dai taga alamar kamar diyana bata fara period ba saitache mata inmunje gida ki tambayi zahra zata fada miki to kawai diyana tache Nanfa aka fadamusu bill na kuɗinsu Aunty farida ta chiro ATM nata tamikamusu suka chiri kudin san nan aka samusu kayan a leda Abdol yafara kwasan kaya shida yaran shagon suka kai mota Aunty farida kuwa takama hannun diyana sukayi waje su Zahra suka rufa musu baya Aunty farida tache Zahra da lamrat da hiyana suje su shiga motar da takawosu itakuma zata shiga motanta itada diyana da amrat . Tana kaiwa nan tashige chikin motar rike da hannun diyana amrat ma tashigo ta zauna kusa da diyana su zahra kuwa suka nufi motarsu suka shiga nantake sojojin suka tada motochin suka nufi gida Suna isa gida kai tsaye bangaren Ammi suka nufa a palo suka sameta nan suma suka baje kolinsu suka fara nunawa Ammi kaya. Ammi kam sai sannu da dawowa take musu tana sawa Aunty farida albarka takuma yaba kayan sosai tache su tattara suje su shiryasu a indaya dache, haka suka kwashi kayan sukayi dakinsu dashi Aunty farida tadawo da hankalinta ga Ammi tache Ammi gobefa zan koma Mai duguri Ammi tache ai naga wan nan karanma anbarki kindan dade " Aunty farida tache eh wlh shiyasa nakesan komawa dan kar a hanani zuwa sallah kinga azumi yakusa " Ammi tache ai garakam kikoma kije kikula damijinki yanzu dai kije ki kwanta ki huta a daki sai zuwa dare makarasa hirar Mikewa Aunty farida tayi tana chewa to Ammi dan allah dai kiyi kokari kishawo mana kan mai martaba daya taimaka yabamu diyana da lamrat Ammi tache to zanyi kokari . Betroom din Ammi aunty farida tashiga ta haye gadanta ta kwanta bajimawa barchi ya dauketa Zaune suke a tsakiyar gado gaba dayansu hiyana tache aunty zahra dan allah inasan kifara koyamin karatu kinji lokachin muna kanana bappa yana koyamana karatu har munyi nisa danni har nakai izu 10 a karatun qur'ani kuma inasan in iya karatun qur'ani sosai Zahra tache zan koyamiki hardana bokoma bana qur'ani kawaiba harda addoe dasu hadisai kuma akoi malamin dayake zuwa yana koyamin karatun islamiya kullum dayamma yanzu tare zamuna zuwa ya koyamana Diyana tache yauwa nima inaso aunty zahra " zahra tache ai gabadayanku ma yazama dole kukoyi karatu yanzuma daga gobe zanfara koyamuku " harsuna hada baki wajen chewa to Misalin karfe 8 na dare gaba daya family sun hadu a palan mai martaba mai martaba da don da aryanne kawai basa wajen shiru kowa yayi daga masu daddanna waya sai wayanda sukayi tagumi suna jiran fitowar Abba Aunty farida che ta kalli Fahad tache wai inasu prinse ne kullumfa sune suke bayan zuwa wajen nan " Fahad yayi shiru kamar bazai tankaba kusan 2mnt tukun nan yache nimafa tun dazun damuka rabu bansake shiga wajensuba Ammi tache au ashe zaka tankamata ai nazachi bazakayi maganaba mutanene yadda kasan wasu kurmaye aimusu magana sunaji amma bazasu amsaba kukan wlh bakuji dadin halinkuba " Fahad dai shiru yayi kamar baijin me Ammi ke chewaba Aunty farida tache kai Ammi hakafa akesan namiji yakasanche ba mai surutu barkataiba " harara Ummi ta watsawa aunty farida kana tache aidaman ke'ki'ke kara injizasu dan kuwa ke awajenki komai sukayi dai dai ne basa laifi " shiru aunty farida tayi bata tankasuba sai sukaji muryan mai martaba yanachewa aa karku dakurawa first born dina ku kyaleta haka nan irin wan nan faɗa haka Ummi tache ai daman bakinku daya zama mai martaba yayi yana faɗin eh dai munji babu ruwanki farida dawo nan kusa dani Mikewa Aunty farida tayi takoma kusa da mai martaba ta zauna Mai martaba yache Amrat ummu waru ( amrat tashi kizo) mikewa tayi taje zaunar da ita mai martaba yayi a kujerar kusa dashi aunty farida kuma tache diyana taso kidawo kusa dani mikewa diyana tai takoma kusa da ita Zahra'kam ko ajikinta dan ita koma kusa dawa zama zatayi amma yanzu da hiyana sukazo tare suke komai dan haka yanzuma suna zaune kusa da juna Takun tafiya sukaji wanda kobasu juyaba sunsan takun manyan boss ne nantake palan ya nitsu tsit wasuma da kyar suke numfashi chiki har da zahra da umar Su hiyana kam ko ajikinsu dan basumasan masu shigowarba Kai tsaye kan table din suka nufa suna sanye chikin fararen jallabiya dukkansu sai kamshi sukeyi kamar anyi barin turare ajikinsu zama sukayi " don ya dauki bottle na ruwan dake kusa dashi ya bude ya tsiyaya ruwa a cup yasha san nan ya ajiye ragowar a kusa dashi nan take kannen nasu suka fara gaidasu amma babu wanda ya amsa a chikinsu saida kannen nasu suka gama gaidasune Zahra ta dan zunguri hiyana tamata alamun ta gaidasu chikin gurbatatchen hausarta tache inawuni hamma basu amsaba kuma ko kallanta basuyiba Diyana kam achikin zuchyarta tache wlh bazan gaishekuba mutane saikache wasu shadanu a muku magana bazaku amsaba kuma kuche inba amukuba zaku hukunta mutun to wlh nikam bazakumin hakan na daukaba yauwa dai dai nake da kowa Saida palan yayi shiru san nan chikin nitsuwa don yache inawuni Abba mai martaba ya amsa da lfy " ya dawo da kallansa kan su Ammi suma yabisu ɗaya bayan ɗaya ya gaidasu San nan aryanma yabi iyayen nasu ɗaya bayan ɗaya ya gaidasu Shiru kowa yayi a palan sai aunty farida tachewa kuyangun dake tsaye a kansu dasu zubawa kowa rice an beans da sauri suka fara sarving nasu suna turawa kowa Aunty amarya tache nikam bashi zaku zubaminba kuzubomin semo da miyar agusi Bawanda ya tankata a palan sai aunty farida ne tache kuzuba mata mana tunda shi take raayi da sauri suka zuba mata suka mika mata Suna chikin chin abinchi hiyana tafara shakuwa shakuwa yaki tsayawa hannutasa ta dauki cup din ruwan da don ya ajiye kusa dashi daya tana kusa dashi tafara sha kamar daga sama taji saukar mari a fuskarta har saida tamike batasaniba,dafe kunmatunta tayi da hannu tana kallansa hawaye nazuba daga fuskanta wani tsawa ya daka mata wanda yasata zurawa aguje tabar palan tayi sashen Ammi kowa na palan sai daya tsorata banda mai martaba da aryan Aunty farida ne tayi karfin halinchewa haba prince meyasa zaka mareta bakaga yarinya bache kuma inkalura batasan ruwan shanka ta dauka bafa Ko kallan aunty farida baiyiba barema yabata amsa abinchinsa kawai yachigaba dachi shiru palan yayi ba abunda kakeji sai karan spoon Zahra kam jikinta sai rawa yake tanasan tashi tabi bayan hiyana amma tana tsoro mikewa diyana tayi tabi bayan hiyana lamra naganin diyana tamike itama tamike da gudu tabi bayansu amrat zata tashi mai martaba ya riketa yache zauna yata kichi abinchinki karki damu Kuka amrat ta pashe dashi tana fadin aa nakoshi nikam zanje wajen Aunty hiyana na " mai martaba dayaga haka sai yache zahra dauki abinchin naku kikama hannun amrat kutafi kuje daki kuchi a chan " da sauri zahra tamike ta dauki abinchin nasu takama hannun amrat sukayi waje Mai martaba yayi gyaran murya yafara magana " meyasa zaka dora hannunka ajikinta kai bakada tausayine marayunefa ba uwa ba uba haka suka taso chikin kunchi da wahala yanzu kowani kukagani zai bugesu bazaku tsaya kutaremusu sai inda karfinku yakare amma kai da kankane ma zaka bugesu " bakataba batamin rai irin na yauba gaskiya banji dadin hakanba kuma kasan lbr yaran nan babu abun da baka saniba agabanka aka bada lbr wahalar dasukasha, to bansan hakan tasake faruwa kanaji Kasa kasa don yache sorry Abba rainane yabachi " mai martaba bai sake chewa ko uppanba Yusuf yache allah sarki wai daman Abba basu da iyayene wlh harsunban tausayi " wani kallan banza aryan da don suka watsawa yusuf amma ko ajikinsa saima chewa yayi Abba gaskiya to indai hakane yakamata mubasu kulawa sosai dan sumanta da bakin chikin rashin iyaye Ammine tache haidar umar fahad duk kutashi kubamu waje zamuyi magana " da sauri suka mike sukayi waje " suna fita afusache Ammi ta dubi don tache idan kasake sa hannun ka bugi ɗaya daga chikin yaran nan to wlh ban... Bata karasaba mai martaba ya rufe mata baki kana yache aa bansanjin hakan Don kuwa dagowa yayi yana kallan Ammi yaga yadda ranta yabachi sosai tabbas baitaba ganin bachin rai a fuskar mahaifiyarsa irin na yau ba hakan yasa jikinsa yayi sanyi haryafara nadamar meyasama yayi sauri marin yarinyar meyasa baya iya controlling zuchiyarsane why gashi tunda yake da Ammi baitaba bata mata raiba sai yau gaskiya bai kyautaba Chikin nitsuwa da sanyayyiyar voice nashi yache kiyi hakuri Ammi inshaa allah zanrinka kiyayewa " batare da Ammi ta kallesaba tache dazaifimaka Yusuf dai mamaki yake wai yau don'ne ransa yabachi haka kuma yayi saurin saukowa zuchiyar tayi sanyi tab lallai uwa tawuche wasa duk wani karfin izzan da mutun yake dashi bai isa yayiwa mahaifiyarsaba Mikewa mai martaba yayi yana fadin Ammi kisameni adaki inasan magana dake ita Ammi tamike tabi bayansa tana faɗin to ganinan ai muje tare tunda mungama chin abinchin Don da aryan ma mikewa sukayi suka nufi bangarensu Yusuf yache Aunty farida wlh yaran nan sunban tausayi wai yama su nansune Aunty farida tache wanda don yamara itache hiyana wanda tabi bayanta bayan ta gudu kuma itache diyana ta ukun kuma lamrat sai amrat itache karamar tayi maganar tana kokarin mikewa Yusuf yache ina zakije aunty farida " zanje inyimagana da aryan da don ne dan kaga gobe zankoma Yusuf yache to shike nan nima zanbiyoki daganaya bari nasha coffee ina zuwa to kawai tache masa san nan tawuche tafita daga palan Tana fita palan bangaren aryan tafara zuwa da sallama tashiga palan babu kowa dan haka tanufi betroom dinsa zune tasamesa a kan kujerar mirrow yana hada wasu magunguna jin sallamarta yasa yadago kai yana kallanta aunty farida tache mezakayi da waɗan nan magungu nan kuma " yache ina hadawa don ne " bashi da lfy ne ta tambaya tana kokarin zama a gefen gadansa aryan yache aa banashi bane akoi wasu criminals da zaiwa amfani dasune " aunty farida tache too allah yachechesu daga hannunku " murmushi kadan yadanyi kana yache kai aunty babba muɗin kuma yau Aunty farida tache kuɗinfa aiku duk wanda yayi laifi kuma a kache kuzaku hukuntashi to wlh garama yachire rai da rayuwa dan kuwa inbai mutuba kadanne zai rage masa aryan zaiyi magana wayarsa tafara kara alamar shigowar kira bai dauki wayarba har kiran ta katse " aunty farida tache wayake kiranka haka dakaki dagawa a takaiche yache faruq ne " aunty farida tache faruq dai danasani best friend naku " aryan yache eh shine " aunty farida zata sake magana kira nabiyu yashigo bai dagaba har saida wayar takusa tsinkewa tukun nan yayi picking call din kuma yasata a H-free yache hello my tager daga dayan bangaren faruq yache my man ykk yanakira da farkoh baka dagaba . aryan yache hannuna nachikin wasu chemicals ne shiyasa ban dagaba daman innagama abundanake zankiraka saikuma kasake kira ykk y mom da dad ina zahra da zaina da maryam faruq yache Suna lfy yasu Ammi. Aryan yache suna lfy ina abdul soja " faruq yache yana nan lfy " amma katambayeni kowa baka tambayi inteesar ba Aryan yache wache kuma inteesar" faruq yache matar da zan aura mana " dogon tsaki aryan yaja kana yache kaima auren zakayi " faruq yache eh mana aryan yache tofa karkabari don yajika kaibama don bama nima yanzu..bai karisa maganarba aunty farida ta amshi wayar tana fadin yaushe zaka kawomin amaryan maiduguri inganta " faruq yache aunty babba ashe kina kusa " aunty farida tache eh wlh faruq amma gobe zanwuche " faruq yache ina junior Aunty farida tache yana wajen Ummi kai bama wannanba yaushene auren, kuma kasa lokachi kakawomin amaryan inganta, ai garamaka kayi aurenka karka biyewasu Aryan dakuwa su basusan chewon kansuba Baki bude aryan ke kallan aunty farida sai zuba hira take da faruq dagajin yayi maganar aure waisu me matsalarsu dasuke san sai munyi auren nanne Bayan aunty farida tagama hirarta da faruq ta katse kiran ta mikawa Arayan wayansa san nan tache to daman nazo muyi sallamane gobe zanbi jirginsafe zuwa maiduguri Aryan yache ok karfe nawa Aunty farida tache 7 dai dai " Aryan yache okay zanzo inkai ki airport. Aunty farida tache to ngd bari naje nayiwa donma sallama tayi maganar tana kokarin mikewa Aryan kuwa baisake tankamataba har tafiche daga dakin tama bar shashen nashi gaba ɗaya tanufi shashen don agurgije tamasa sallama dan tanasan taje ta shirya kayanta shima dai don chewa yayi zaizo yakaita airport Abangaren su hiyana kuwa tana parin palon dakinsu tanufa tafada kan gadonsu tana kuka diyana nashigowa ta haye kan gadan tana rarrashin hiyana saigasu zahra " nan zahrama tashiga rarrashinta har tayi shiru takuma saukoh kasa suka karisa chin abinchinsu nan suka haye gado zahra ta daukoh takardun makarantar ta tafara koya musu karatun. Ammi na zaune a tsakiyar gadan mai martaba tana gyara masa gashin kansa suna yar hirarsu chikin nishadi Ammi tache ran'kayadade dan allah katausayawa mardiya kabata lamrat kaga batada ƴa allah baibata Aihuwaba gashi faridama tana san diyana Mai martaba yache oh bakyasan ganinsu a gabankine to idanma ke bakyasan ganinsu ni inabukatar ganinsu kuma babu abunda zai raba yaran nan sai mutuwa ko aure bazan yarda yarabasuba dan kuwa idan miji ba agarin nan yakeba babashi aurensu zanyiba wlh duk wanda yake sansu tofa saidai in mazauni kano inba hakaba yahakura kuma wan nan shine hukunchina bansan sake jin wata magana akan yaran nan Ammi tache to inshaa allah bazan sake magana a kai ba jawota mai martaba yayi tadako kan kirjinsa yana faɗin shiyasa nake sanki sosai kekadaiche a chikin matana innayi magana baki musamin kobakison abun danache haka kike hakura ki amsamin allah yamiki albarka " shafa gefen fuskarsa Ammi tayi tache nima ai inasanka sosaima Mai martaba ya ɗan chije hannunta yache yanzu babu fullanchi ke nan Dariya Ammi tayi tasake ahigewa jikinsa tana faɗin eh kam akoi amma kaɗan kaɗan rungumarta sosai mai martaba yayi yafara raɗa mata magana a kunne Misalin karfe 10 dai dai aunty farida tashigo dakin Ammi da sallama abakinta Ammi na kwanche a kan gado tamike daga zaune ta amsa sallamar Abakin gadan aunty farida ta zauna tache Ammi gobe da asuba zantafi nazone naji yakukayi da mai martaba " Ammi tache wlh feeda har kunyarki nakeji bansan yazanfara yimiki bayaniba " Aunty farida taɗan kakalo murmushi kana tache karki damu Ammi aidaman nasan dawuya mai martaba yabanisu saboda tunfarko yanuna aa bazai bayarba amma bakomai wlh Ammi gobe zanwuche zanbi jirgin karfe 7 Ammi tache to allah ya tsare hanya feeda Aunty farida tamike tana fadin ameen tanufi hanyar fita tana fita kai tsaye tayi bamgaren Ummi Washe gari misalin karfe 9 na safe gaba daya family suna palon mai martaba zaune akan table din chin abinchinsu gaba ɗayansu har dasu don amma banda su diyana da zahra da mai martaba Mai martabane yafito daga ɗakinsa yazo ya zauna a kujera nanfa kowa yafara gaidashi gaba ɗayansu yahadesu yabasu amsa ɗaya san nan yache inasu diyana Ammi tache suna daki " mai martaba yache to mryafaru basu fitoba Ammi tache wlh nayi nayi suzo muchi abinchi hiyana tache itakam wlh tana tsoran yayansu bazata iya zuwaba gaskiya kuma daga yauma a daki zata rinka zama to saurankuma dasukaga yayartasu taki zuwa suma sukache bazasu iya zuwaba dana nuna zan matsamusu sai suka fara kuka shine na kyalesu zahra'ma na tare dasu, Mai martaba yache ai daman nasan zaayi hakan ɗayanku yaje yakiraminsu Mikewa yusuf yayi yache bari naje da kaina na shawo kansu kila idansuka ganni zasuzo Wani kallan banza don ke wurgawa yusuf amma yusuf ko ajikinsa aryan kuwa sai hararan yusuf din yake amma yusuf baibi takansuba yayiwaje Da sallama yashiga palan lamrat kawai yasamu zaune tana kallo tsayuwa yayi yana kallanta kusan 5 mnt yana tsaye itakuma Sai kallanta take batasan da mutunba gyaran murya yaɗanyi Ta ɗago aiko tana kallansa tamike tawatsa a guje sai chikin ɗaki ". Dan ita atunaninta don ne dan bata iya rabesu Binbayanta Yusuf yayi har chikin dakin da sallama yashiga suna zaune kan gado suna ganinsa dukkansu suka rungume hiyana suka kame jikinsu waje guda banda zahra " zahra kam nitsuwa tayi murya na rawa tache ina kwana yaya yusuf ga mamakin ta sai taji yache lfy baki sake zahra ke kallansa tun datake dashi bata tabajin ya amsa gaisuwar waniba a gidan nan amma yau ya amsa nata tab to kodai mafarki takene tayi nisa chikin tunani saitaji muryan shi yana faɗin Hiyana tashi kizo " murya na rawa hiyana tache dan Allah kayi hakuri tana magana tana hawaye wlh nibansan ruwanka bane shiyasa na dauka amma dan allah kayafemin karkasake dukana bazanma sake zuwa wajen chin abinchinbama kaji Tana chikin magana kawai taji ansa hannu ana share mata hawayen dake gangarowa daga fuskarta da sauri ta dagokai murya na rawa tache.. Pls more comments an share *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 9* Rike take da cup ɗin coffee datahaɗa masa tafiya take, itakanta batasan ina tanufaba dan bata san part nashiba tazo dai dai,zata fita bangaren Ammi tachi karo da Fahad " baya taɗan koma kaɗan kana tache ina wuni yaya Fahad " bai amsaba kuma bai ko kalletaba yazo yawucheta " da sauri ta tache yaya Fahad dan allah inane bangaren yaya Aryan " banza yayi da ita yayi wuchewarsa chiki yabarta tsaye " tayi kwafa tana faɗin wlh dani kake zanyi maganin kane tajuya tachigaba da tafiya, sai sauri take kamar tasan inda zata kai tsaye palan mai martaba tanufa da sallam tashiga babu kowa awajen dan haka tanufi betroom kai tsaye sallama tayi a bakin kofar betroom ɗin tunba'a amsa sallamar kuma ba'abata izinin shigowaba tashige abunta " zaune tasamu Mai martaba da Ummi a kan gado suna hira " mamakine yakama Ummi " Mai martaba kam bai damuba dan yasan halin diyana sosai " Ummi che tache diyana lfy kika shigowa mutane ɗaki babu sallama " turo baki diyana tayi tana faɗin dakin yaya Aryan nake nema, natambayi yaya Fahad yaki faɗamin " Ummi zatayi magana, mai martaba yarigata dachewa " idan kika fita nan kibi pangaren hannun damanki a nan part nasa yake " to ai kofa biyu'ne awajen wanene nashi chewar diyana " na biyun shine mashi mai martaba yabata amsa " to kawai tache san nan tafiche abunta " dawo da kallansa mai martaba yayi kan Ummi data sake baki take kallan ikon god " ya akayine mai martaba yatambayeta " hmmm su diyana manya mamakin tabani ne itakam ko ajikinta kawai tafaɗowa, mutane daki chewar Ummi " murmushi kawai mai martaba yayi kana ya girgiza kai Tura kofar part ɗin tayi tashiga tana tafiya tana wakarta chikin harchen fullachi " (fullo daru midarata fullo daru midarata) " har tashiga palan babu kowa, dan haka sai tanufi kofar datagani a chikin palo kai tsaye tashiga babu ko sallama " jin mutun yashigo yasashi ɗago kai yana kallanta tachikin mirrow, daure,yake da towel a kugunsa da alama wanka yafito, gawani gashi mai tsantsi bakinkirin a kwanche akan faffadar kirjin'sa, damtsen hannunsan nan kamar zai fashe saboda karfi,tamkar wani zaki, ga gashin kansan nan kuwa ajike, yake da'alama ya wanke kanne, gashin kwanche yake har kafaɗarsa, zuba mata wan nan ash eyes ɗin nashi yayi " sai waige waige take da alama bata magansaba " shiru ta tsaya kamar mai sauraron wani abu" "zuba mata ido yayi sosai yana kallanta " sanye take chikin doguwar riga abaya still dai kanta babu ɗan kwali," "juyawa tayi zata fita karaf idanta ya sauka chikin nashi ta chikin mirrow, tsabar tsorata, wani kara tayi kana tayi wurgi da cup ɗin coffee dake hannunta ta watsa aguje zata nufi waje amma ina, taku biyu yayi ya tamki kugunta " saboda tsabar tsoro nunfashinta ɗaukewa yayi " sai dai kawai yaji tasake jiki zata faɗi da sauri yariketa da kyau, Kallan fuskarta yayi yaga alamar kamar suma tayi, yasa hannu ɗaya ya ɗauke ta Chak sai kan makeken gadansa ya kwantar da ita " san nan yakoma gaban miro yachigaba da abun dayake, bayan yagamane yanufi dressing run nashi, saida ya dauki kusan 10 mnt kafin yafito sanye da kayan barchi a jikinsa doguwar wando da riga mai dogon hannu masu laushi farare tas " kai tsaye freij yanufa ya daukoh ruwa, yazo ya zauna a gefen gadan yabuɗe bakin rubar ruwar ya tarfa a hannunsa, ya shafa mata a' fuska " wani nauyayyar ajiyar zuchiya ta sauke haɗe da jan dogon numfashi, batare da tabuɗe idoba tafara sambatu " don Allah kayi hakuri wlh bansan bakaya ajikinka bane nashigo kuma kaikache nazo dan allah karka bugeni " ke kimin shiru chewar Aryan " da sauri ta buɗe ido tana kallan inda take, mikewa tayi da sauri ta saukoh daga gadan tanufi hanyar fita " kamar daga sama taji yana faɗin " inazakije konache kitafine? " Da sauri ta juyo tana in ina a'a " to zo nan ki zauna yayi maganar yana nuna mata kasan carpet ɗin " da sauri takoma ta zauna " wayache kizubarmin da coffee " ɗago kai tayi tana kallansa taga bama ita yake kalloba wayarsa yake latsawa " kayi hakuri zankawo maka wani tabashi amsa " kinsan meyasa nakiraki " aa bansaniba " wlh wan nan shine last worming na karshe da zanmiki idan kikasake yimana maganar wan nan shegen kauyen a gidan nan saina babballaki kinajina " murya na rawa diyana tache eh naji " kuma inasan kibuɗe kunne ki saurareni idan kika bari nasake ganinki babu ɗan kwali saina aske gashin nan gaba ɗaya " da sauri diyana tache yauwa yaya dan allah ka askemin inka iya wlh banaso daman " mamakine yakama Aryan tunani yashigayi idanfa yabiyewa yarinyar nan to tabbas zaiya babballata " dan haka sai yache ke yanzu kitashi kije kikawomin wani cofee ɗin san nan kuma kullum dasafe karfe 7 dai dai kikawomin coffee haka da daddarema karfe 9 dai dai shima inabutar coffee idan kika kuskura kika wuche time dana baki,sai jikinki yafaɗa miki kuma banche wani yahaɗa , coffee ɗin ba kezaki rinƙa hadawa kinaji, tashi kije kikawomin wani yanzun nan yayi maganar a kausashe " da sauri tamike tanufi kofar fita har takai bakin kofa kuma saita juyo tana faɗin yaya Aryan to yabatun askin zaka askemin gashin " wani mugun kallo ya wurga mata waddayasata fita a' aguje " gyara konchiyarsa yayi a kan gadan yana kokarin ɗaukar wayarsa saiyaji kira tashigo, saida wayar takusa katsewa tukun nan yayi picking call ɗin " hello akache daga ɗayan bangaren " ykk hisham chewar Aryan " lfy y gd, wai meyasa innakiraku Aryan baku san daukar call na chewar hisham " Aryan yache au kakirane ka tambaya, to ra'ayi yanzuma kayi sa'a ne dan inachikin farinchiki badan hakaba bazan daukaba " haka zakachemin koh Aryan to waima menamukune " kara daure fuska Aryan yayi kamar hisham na kallansa yache kaga hisham mufa duk wanda yahaɗa hanya da mace to bamatare, dashi dan yazama mai rauni, mukuma bamasan mai rauni kusa damu " wani mahaukachin dariya hisham ya kwashe dashi yana faɗin inshaa allah Aryan kaine mutun na farkoh a chikinku dazai fara faɗawa soyayya kuma inshaa allah yadda kuka wahalar da soyayya itama saita wahalar,daku, wahalarma ba.. "Aryan baijira hisham yakare jawabansaba yakatse kiran yayi wurgi dawayar gefe " dai dai lokachin diyana ta dawo hannunta ɗauke da cup ɗin coffee bakinta dauke da sallama " wani mugun kallo ya wurga mata a kausashe yache get out " da sauri tajuya dan yadda taga fuskarsan nan kamar wani zaki " kichin tanufa ta ajiye coffee ɗin a kan table san nan tafito kai tsaye sashen Ammi tanufa abunta , Tana shiga tayi ɗakinsu tasamu su zahra har sunyi barchi hayewa saman gadan itama tayi ta kwanta abunta bajimawa barchi ya dauketa Washe gari misalin karfe 7 sungama shirinsu chikin uniform naso sunyi kyau sosai abunsu Diyana sarkin aiki dachikawa bata daure gashin gantaba tasa hijabi, wutsiyar gashin yalekoh sosai saboda gashin,yafi hijabin,tsawo Kai tsaye palan mai martaba suka nufa dan yin breakfast da sallama suka shiga " kowa nagidan yana zaune kan table suna breakfast " mai martaba dakansa ya amsa musu sallamar yana faɗin wow yan matana kunyi kyau gaskiya " Ummi da Ammi ma sai murmushi suke suna yaba kyansu auntu amarya ko sai harararsu take " yusuf kuwa chewa yayi kai sweet sis yanzunema asalin kamanninki da don kekara bayyana " asukane don ya ɗago kai yana kallan yusuf " yusuf baimasan yanayiba saima karachewa yayi ammafa kinfi don kyau gaskiya, domin kuwa blue eyes yafi green eyes kyau " a,fusache don yamike yayi yana faɗin zama danake inachin abinchi,dakuma yafara kawo raini, kana yadawo da kallansa kan Ummi yana faɗin daga yau arinka kaimin, abinchi na bangarena, dagahaka yayi waje " murmushi kawai Mai martaba keyi yana girgiza'kai kana yadubi su diyana dake tsaye, to tsayuwar me kuke kuzo kuzauna kuchi abinchi kutafi karkuyi latti " wuchewa sukayi suka zauna kan kujerun table din " bintu sufara sarving nasu, nantake sukafara chin abinchin " ke banache karfe 7 dai dai kirinka kawomin coffee ba yayi maganar kansa na duke yana danna waya kamar bashike maganarba " chikin sanyayyiyar murya diyana, tafara magana, kayi hakuri yaya Aryan wlh nayi tunanin kafasane dan naga jiya kache nafita maka a ɗaki " mai martaba dai baki buɗe yake kallan wan nan ikon allah, Ammi da Ummi ma ba abarsu a'bayaba kowa na falon, mamakine yakamasa " Aunty amarya kuwa bakinchikine kamar zai kasheta tanasan magana tana tsoron mai martaba " Khalid kam sai murmushi yake abuns, " basu gama mamakinba sukajiyo , . muryansa yana faɗin to kitashi kikawomin yanzu " bamusu tamike tanufi hanyar fita " shikuma yadago kai kome zai kalla karaf suka haɗa ido da yusuf daya buga tagumi ya tsaresa da ido " harara ya watsawa yusuf kafin nan yamike shima yafiche daga palan " wani mugun dariya yusuf ya kwashe dashi yana tafa hannu " Aryan najiyo dariyar Yusuf amma bai tsayaba kuma bakaramin haushi hakan tabashiba haryasa yajima yatsani coffee ɗin, baima san sake kallan yarinyar " Aiman ne yamike yabi bayan Aryan ɗin batare dayache komaiba " Ahmad naganin Aiman yamike yafita shima yabi bayansa " Khalid kuwa kallan yusuf yayi kasa kasa yache baka kyautaba kuma ina da magana dakai anjima kasameni a daki " to kawai yusuf ya amsa dashi " mikewa Khalid ma yayi yafita daga palan" Dawo da kallansa kansu hiyana Yusuf yayi yana faɗin kuyi saurifa time na tafiya yau nizanma kaiku da kaina " tsabar mamaki zahra batama san lokachin da tache wai anya yaya yusuf ne wan nan kuwa " sai dataga yana wurga mata mugun kallo tukun nan ta dawo kan hanya " a'gurguje suke chin abinchin dan kar time yakure " suna gama chin abin suka mike yusuf yace muje koh san nan yayi gaba, sukabi bayansa Su hiyana na fita mai martaba yadubi su haidar yache kubamu waje zamuyi magana " da sauri suka mike sukayi waje, palan ya rage daga Aunty amarya Ammi dakuma Ummi sai mai martaba " calmly mai martaba yafara magana alhadulillah alhadulillah wan nan rana nake jira arayuwata a'che yau Aryan da Safra da Aiman, naga sunfara yiwa wata yamace magana to yau burina yafara chika, nasan yusuf Ahmad Khalid su masu saukin kaine, to maganar danakesan nayi ana shine kar wanda ya kuskura a chikinku yayiwa yaran nan, wata magana dan da alama addua ta a kan Aryan tafara karɓuwa , " Ammi tache ranka yadaɗe ban fahimche kaba " zaki fahimta amma bayanzuba mai martaba yabata amsa " mikewa aunty amarya tayi a fusache tabar palan " binta da ido kawai mai martaba yayi achikin zuchiyarsa kuma yana faɗin nasan zaayi hakan ai amma sai dai kinmakara dankuwa baki isa kihana abun da allah yahukunta ba, a'fili kuwa chewa yayi zaku iya tafiya " mikewa Ammi da Ummi sukayi suka nufi waje. Da sallama diyana tashiga palan nashi baya nan kai tsaye chikin betroom din tawuche "da sallama tashiga " zaune yake kan kujera yana aikin chikin laptop " gabansa tazo ta duka kana tache gashi nan yaya Aryan " a'fusache yache bana bukata " mikewa tayi tafita da coffee ɗin a hannunta ta maida kichin abinta,san nan tafito tanufi harabar gidan, tsaye tasamu su hiyana suna jiranta tana zuwa suka shiga mota kamar yadda suka saba, da gudun gaske motochin suka fito daga gidan, dan yusuf ne yache suyi gudu sosai su diyana zasuyi latti, Karfe 10 na'safe Zaune suke suna fuskantar juna akan sofa Khalid ne yafara magana gaskiya yusuf baka kyautaba meyasa zakayiwa Aryan dariya haka kasanfa abun da muke buri ke nan muga Aryan da don yau sunkula wata ya mace,kuma kafi kowa sanin halinsufa, yanzu dariyar nan daka masa zai iyasawa wlh yakoma ruwa munfara farinchikin yafara dawowa kanhanya, kana'neman rusamana farinchikin, kuma gashi niɗin nan tun ranar da aka haifi Zahra nake mahaukachin santa amma na bar abun araina saboda'su don dan bansan wata matsala a tsakaninmu Aunty farida kawai na iya faɗawa yanzu ganin abun daya faru a palo ɗazun haryasa nafara ganina a matsayin angon zahra gashi yanzu kanane'man karusamin hakan gaskiya baka kyautaba wlh " dogon nunfashi yusuf yaja san nan yache hakane yaya Khalid nasan nayi kuskure dankuwa nikaina burina naga sun chanza amma wlh abunne yabani dariya yanason abu, amma yana wani chicchijewa yananuna halin ko inkula " Khalid yache yanzufa Aryan bazai taɓa fahimtar yanasan yarinyarba saboda shi baisan soyayyaba kuma inbanda aunty farida da iyayenmu mata kasan ba wata macen dayake magana da ita Koh, koh zahra datake kanwarmu bamaga da ita yake ba tunda kaga yayiwa yarinyar nan magana har yache takawo masa abu yachi wlh ba banzaba yana mahaukachin santa amma bazai gane hakanba yanzu , tunaninsa bazata taba bashi yana santaba kuma karkayi kuskure faɗa masa yana santama, kabari zuchiyarsa zata faɗamasa, dan inkache zaka faɗa masama hakan zaisa yadaina yiwa yarinyar magana, yakuma tsaneta ka kyalesa kawai " " murmushi Yusuf yayi kana yache tabbas zan haɗa masa tarko kuwa wanda zaisa yafaɗa son ta gadan gadan batare daya saniba " hannu Khalid yamikawa Yusuf yana faɗin good idea idan kana bukatar taimakoh na a shirye nake " darisukayi gaba ɗayansu suka tafa hannu san nan yusuf yamike yana faɗin saikajini zanzo na faɗamaka plant ɗin idan nagama shiryawa " to kawai Khalid yache" sannan Yusuf yafiche daga ɗakin. Kuka take sosai kamar wata karamar yarinya tana waya " wai inba gagarabadau ba bakisan wani malami bane kitausayamin sadiya wlh suna shirin kasheni idan Aryan yafara son yarinyar nan wlh yakasheni nashiga uku " hajj sadiya tace kidaina faɗin hakan kiyi hakuri nan da 2 month ɗin kinji koma yafara sonta idan akamata aiki dole zai tsaneta karki damu pls kidaina kukan haka, toma wayache maki yana sonta " sadiya inasan kisan wani abu Aryan fa ko Zahra datake kanwarsa bai taba mata maganaba amma yayiwa yarinyar nan magana kuma hardachewa tarinka kawomasa coffee kullum, " karki damu nidai dan allah kidaina kukan nan zamuyi maganin abun " tsagaita kukan aunty amarya tayi kana tace shike nan sadiya badamuwa zanjira amma dan allah amusu aimi mai karfi dan yanzuma kara tsanarsu nayi wlh " karkidamu aminiyata kedai kizuba ido kawai chewar hajj sadiya " to shike nan aunty amarya tafaɗa tare da katse kiran ta jefa wayan a kan gado ta zauna tabuga uban tagumi siraran hawaye nabin kunchinta Karfe 1 na rana Suna zaune awajen chin abinchi na school nasu sungama chin abinchi rana " hiyana na karatun qur'ani, su zahra suna Assignment ɗin da akabasu ita da diyana amrat kuwa tana zaune kusa da wata budurwa sai lamrat dake gefe tana rike da littafin Husnul Muslim tana karantawa " sunyi nisa chikin abun da suke saisukaji murya daga bayansu " a tsorache Zahra tajuya a'zuchiyarta tana tunanin wai meyakawo jabir wajensu tana chikin tunani kwai sai taji yana faɗin " ke zahra,u yaushe a' kakawo wayan nan yan india wan kuma makarantar nan " Zahra sarkin tsoro murya na rawa tace sun kai 2 month " tsaki jabir yaja san nan yace, shine bakizo kinfaɗamin ba, amma gaskiya wanchan tamin itache sabuwar budurwata na wan nan shekarar yayi maganar yana nuna hiyana, " to kawai Zahra tace, " yasunanta jabir ya tambaya " sunanta hiyana chewar zahra " jinjina kai jabir yayi ya mai maita su nan hiyana san nan yace, hiyana tashi kizo muje muzagaye makarantar nan domin kowa yaga sabuwar budurwata dan karwani yache yanasonki, dan duk wanda yayi kuskure chewa yana sanki tofa saidai uwarsa ta haifi wani " zaro ido hiyana tayi tana kallan jabir ba karya kyakkyawane sosai gashi dogo mai chikar halitta sai dai yayi kalar yan daba kuma kwata kwata bazaifi 22 years ba," Zahra ne tace, hiyana kitashi kuje " kallon zahra hiyana ke chike da mamakin abun da tache zatayi magana sai tajiyo " diyana nafadin kai waye dazakawani che tazo tabika to babu inda zataje iskanchin banzan nan " wani mahaukachin mari jabir ya sakarwa diyana san nan yace kishiga hankalinki wlh kinmachi albarkachi, naganku tare da gimbiya hiyana ne dabadan hakaba dakin karbi hukunchi kekuma yashi mutafi yayi maganar yana nuna hiyana " da sauri hiyana tamike jiki na rawa tanufeshi " juyawa yayi yayo gaba tabi bayansa Diyana kuwa sai kuka take tana faɗin allah ya isana waima Aunty zahra wanene wan nan " wata buduwa dake zaune kusa da amrat ne yace, sunansa jabir " ni ba sunansa nakesan jiba faria wanene shi nakesan sani chewar diyana " Faria tace shima a school ɗin nan yake yana ss 2 yana takama da mahaifinsa mai kuɗin ne kuma mahaifiyarsa kuma tana da yan daba mahaifiyar tasa baturiyar England che, bata da mutunchi shiyasa yake abun da yaga dama " to meyasa malamai basa masa hukunchi saiyarinka yin abun dayakeso a makaranta chewar diyana " faria tace makarantarma na mahaifinsane kuma duk abun dayake so shi iyayen nasa sukeso " shiru diyana tayi kamar bazata sake magana ba chan kuma tace wlh nine zan gyara masa zama " baki buɗe Zahra da faria ke kallan diyana tachigaba dachewa badai hiyana yakesoba wlh zaigane shayi ruwane Ita dai zahra aikin gabanta tachigaba dayi dan ta lura diyanafa ba hankali garetaba Hiyana bata dawoba har suka koma class " diyana tashiga damuwa sosai da sosai " sai karfe 2:50 hiyana ta dawo lokachima har anbuga belt ɗin tashi school " diyana naganinta tanufeta tarungumeta tana faɗin ina kukaje " babu ko ina yawo kawai yayi tayi dani a chikin school ɗin chewar hiyana " tsaki diyana taja san nan tace to muje " jerawa sukayi tare suwa nufi inda da suke tsayuwa sujira mai ɗaukansu nan sukayita hirarsu " har driver yazo ya daukesu kamar kullun motochi 2 kezuwa daukansu diyana hiyana da zahra mota ɗaya lamray da amrat motarsu daban Da gudun gaske motochin suka nufi gida dasu ,motochin na danno kai security su wangale musu katafaren gate ɗin kai tsaye parking space suka nufa suna parking drivers ɗin suka fito suka buɗe musu motar " suma suka fito suka rirrike hannun juna sukayi suka nufi bangaren Ammi Suna shiga tun a palo diyana tafara chire hijabi tana faɗin alhadulillah yanzu zan rabu da hijabin nan haba " harararta hiyana tayi kana tace, kekam wlh watarana sai aljanu sunshiga kankin nan mutunne bata san dan'kwalin " kallon uku 10 diyana taiwa hiyanar san nan tace, to ina ruwanki ai aljanuma abokainane Zahra zatayi magana sukaji an daka musu tsawa, get out aguje sukayi ɗakinsu itakuma diyana saida tajuyo dan ganin wanene tana ganin don ne ta watsa da gudu itama dan, shikam batataba ganin alamar wasa a fuskarsaba , Pls more comments an share 👌 *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 10 * Yau saura kwana 1 a ɗauki azumi " zaune suke gaba ɗayansu yan matan a Palon Ammi hiyana da zahra suna karatu" diyana kuwa ta tasa fruits a gaba sai chi take " amrat da lamrat suna kallo film ɗin ganga a tashar zee wold " dukkansu yau kaya iri ɗaya sukasa doguwar rigar atampha che wadda Aunty farida ta aikomusu daga maiduguri dukkansu da ɗan kwali a kansu amma banda diyana " itakam tasaki gashi har gadan baya saifamam tura fruits take " Ammi che tafito daga betroom ɗinta shigo tsakiyar palon, baki buɗe take kallan ɗiyana Ke kirika chi a hankalimana bafa guduwa zaiyi yabarkiba ko saikin kwarene chewar Ammi " dariya diyana tayi sosai san nan tace kai Ammi gobefa zaa dauki azumi shiya nake chi dayawa dan kinga daga gobe babu ɗure ɗure dayawa baki zai rufu " Ammi tace aa lallai hausa ta zauna abakinki yanzukam eyeee wato baki zai rufu koh, to kichi a hankali inbahakaba chikinki zaiyi chiwo nakira yayanku Aiman yazo yamiki allura " dariya diyana tayi tana faɗin haba Ammi nifa soja che ai bana tso....bata karira maganarba idanta yasauka chikin nashi tsaye yake a bakin kofar palan yaɗan jingina da jikin kofar ya harɗe hannu a kirji jikinsa sanye da kayan barchi riga da wando masu laushi sky blue " da sauri tamike tana faɗin dan allah kayi hakuri yaya Aryan wlh na mantane yanzu zan haɗoma " shiru yayi kamar bai ji me tacheba baikuma mutsa daga inda yake tsayenba " Ammi tajuyo tabi inda diyana ke kallo tana magana ganin Aryan yasa Ammi tafahimchi akan me diyana ke magana " Aryan bakayi barchibane chewar Ammi " shiru yaɗanyi kafin yace eh banyiba " daki Ammi tanufa tana faɗin sai da safe, Ammi na shiga ɗaki " Aryan ya dubi su zahra a nitse yake magana me yahanaku kwanchiya " aitun bai kai karshen maganarba suka mike har suna rige rige shiga ɗaki " diyana kuwa zuwa tayi taraɓa ta gefensa zata wuche tafita dan taje ta haɗa masa coffee ɗin " hannu yasa ya dauki gashin kanta ta baya yajawota da karfi " kware baki tayi zatayi ihu yasa hannu yarufe mata bakin, ya zaro manya manya idan nan nasa gasu ash colour " diyana kamar zatayi fitsari saboda tsoro ga zafin da kanta ke mata " calmly yasoma magana ban hanaki zama ba ɗan kwaliba, meyasa bakyajin magane eh wlh idan kika bari nasake ganinki babu ɗan kwali Allah sai namiki bugun mutuwa " hawayene yasoma zuba daga idanta saboda zafin datake ji na gashinta daya rike gashi ya tosha mata baki bahalin tarokesa, sai faman girgiza kai kawai take, " nabaki 2 mnt kikawomin coffee ɗaki wlh idankika haura 2 mnt zaki sani yana gama faɗin hakan yasake mata gashinta yajuya yanufi hanyar fita, Diyana naganin yatafi tace allah ya isa na mugu kuma baza'a sa dan kwaliba ta murguɗa baki kana takama hanyar saukoh'wa " saukoh'wa tayi tanufi kichin a gurguje ta haɗa coffee ta fito tanufi bangarensa " da sallama a'bakinta tashiga palan baya palo kai tsaye betroom ɗinsa tanufa Zaune a bakin gado tasamesa yana rike dawaya da'alama wani abu yake kallo har gabansa tazo ta duƙa tache yaya Aryan gashi " hanu yasa ya karɓi cup ɗin ya ajiye a gefe " tamike zata tafi batayi auneba taji saukar mari afuskarta a razane yajuya zata gudu da sauri ya damketa " kana yahaɗe han'nunwan'ta duka biyu yarike da hannunsa ɗaya " ya ɗaga ɗayan hannunsa yaƙara mata mari " kware baki tayi zatayi ihu " a zafafe yace idan kika buɗemin baki saina harbeki da bindiga kimutu kowa yahuta " jin an ambachi bindiga yasa diyana tayi tsit " nisa'ar wasankine eh nizaki'chewa allah ya isa, lallai yarinyar nan to waima menamiki na mugunta dazaki chemin mugu " murya na rama tasoma magana dan allah yaya Aryan kayi hakuri wlh bazan sakeba nashiga uku Ammina " kimin shiru wlh kona babbalaki yimin nill down a nan ko ranki ya ɓachi yana gama faɗin hakan yasaki hannunta Nill down tayi tana hawaye " daukan coffee ɗinsa yayi yafara sha abunsa itakoh sai hakaye take " bayan yagama shan coffee ɗinne ya dubeta yace ke wato bazaki sa dan'kwalin bako nayi dik abin da zanyi koh to kuwa zanyi shima zan ɗau mataki a kai tashi kitafi kibani waje " tun bai karasaba tamike tafita da gudu tayi bangaren Ammi " dogon tsaki yaja san nan yamike ya kwata Diyana nashiga tasamu su zahra sunyi barchi, tafaɗa kan gadansu tachi kukanta mai isarta abunta dahaka har barchi ya dauketa Karfe 4 na asuba gabaɗaya family sun haɗu a palo danyin sahur amma banda don abinchi sukechi chikin kwanchiyar hankali " Khalid ya dubi diyana dake zaune shiru sister meyasameki a fuska waye yamareki " satar kallan Aryan tayi kasa tace babu wanda yamare nikam ba amareniba " gaba ɗaya idan mutanen palon yadawo kanta " mai martaba yace. aa diyana anfa mareki baga shatin yatsu biyar a kan fuskarkiba waya mareki " kasa kasa take satar kallan Aryan, wanda shi ko ajikinsa kamar baima san ana magana a wajenba kara ɗaure fukar nan yayi " kuka tafasa mai karfi tana faɗin wlh ni bawanda yamareni " mai martaba daya zuba mata ido yaga yadda take satar kallan Aryan yagane daga ina matsalar tafito dan haka sai yace, shike nan it's ok nayarda ba wanda ya mareki kinji " hiyana keda Zahra kuje kukaiwa prinse abinchin sahur nashi ɗaki chewar Ummi " to Ummi sunfaɗin hakan suna kokarin mikewa " dukkansu jiki sai rawa yake saboda tsoro kichin suka wuche dan shirya masa abinchin Da sallama suka shiga palon zaune suka samesa kan doguwar kujera da alama abinchin yake jira " batare daya amsa sallamarba ya daka musu tsawa meyakawoku ɗakin nan " Zahra najin hakan ta ajiye tea dake hannunta ta watsa a guje tayi waje " hiyana ma zata gudu, " yace ke idan nasake ganin kafar wata a bangarena wlh kaɗan zanrageku " ai yana gama faɗin hakan ta ajiye abinchin itama ta watsa a ɗari takoma palan mai martaba Tana shiga tasamu Zahra zaune abunta kamar batare sukajeba, zama itama tayi suka chigaba da chin abinchinsu, bayan sun gamane mazan suka mike zasuje suyi arwallah " mai martaba yace Aryan anjima kazo kasameni a fada inada magana da kai " juyowa Aryan yayi yana kallan mai martaba " harara mai martaba ya watsa mashi shima yamike yanufi ɗakinsa " shiru Aryan ya tsaya kamar mai tunani saida Khalid yaja hannunsa suka fiche " su diyana ma suka mike suka fita sukayi ɗakinsu danyin sallah Tun karfe 6 hiyana ke kukan chiwon chiki tun su Zahra suna chemata sorry har suka fara tsorata dankuwa chiwon gaba gaba yake sosai " da gudu Zahra ta fito tayi dakin Ammi, kwanche tasameta tana barchi, hayewa gadan Zahra tayi tana kiran su nanta, " a ɗan firgiche Ammi tamike " Zahra,u lfy kike min irinwan nan kira yabakuyi shirin zuwa school ba " Ammi kiyi sauri kizo wlh hiyana bata da lfy kuma tache zata mutu wayyo, " aitunkan Zahra takarisa maganar Ammi tayi waje da sauri " yadda Zahra batar hiyana haka Ammi ma tazo tasameta, saima karuwa da chiwon yayi " subahanallah Zahra,u daukoh min wayata a daki bari naki Aiman yazo yadubata chewar Ammi " dagudu Zahra ta juya tanufi daki ta ɗaukoh wayar ta kawowa Ammi " Ammi na karɓa tafara kiran layin Aiman " ringing ɗaya ya ɗaga tare dayin sallama " aruɗe Ammi take faɗin ina kake pls kazo kadubatmin hiyana batada lfy " subahanallah meke damunta Aiman ya tambaya " wlh inaganin chiwon chikine gashi madai bata a hanyyachinta ammi tabashi amsa " wlh Ammi bana gida kuma naɗanyi nisama amma kikira Aryan ko don suna gida aisu " da sauri Ammi ta katse kiran tafara neman layin don yana chikin barchiyaji wayarsa na ringing hannu yasa yana lalubar wayar har allah yabashi sa'a ta dauki wayar picking call ɗin yayi yamanna wayar a kunne " aruɗe Ammi ke faɗin inakake kazo kadubamin yarinyar nan kartamutu " jin muryan Ammi aruɗe hakan yasa ya buɗe ido da sauri kana yamike daga zaune, Meyafaru Ammi yanaji kina magana a hargitse " nache kazo kadubamin kanwarkan nan bata da lfy koh chewar Ammi " don yace to Ammi wai ina Aiman nifa ba aikina bane kawai ina tabawane dan allah kikira Aiman ko, kukaita asibiti " rai abache Ammi tace nikake faɗawa ba aikin kabane mu kaita asibiti koh bata jira amsarshiba ta katse kiran " tana katse kiran takira Aryan, lokachin da Ammi takirasa yana kwanche amma idansa biyu baiyi barchiba da alama kuma tunani yake kiran Ammi nashigo ya dau wayan yana ganin su nan my Ammi yabayyana a' kan screen ɗin da sauri yayi picking call yasa wayar a kunne yace hello " aruɗe Ammi ke faɗa masa abun dake faruwa " a nitse yace Ammi ki nitsu pls gani nan zuwa tun bai katse kiran bama yamike yanufi hanyar fita " jikinsa sanye da jallabiya baki Da sallama Aryan yashiga palon Ammi babu kowa shiru ya tsaya yana tunanin to ta'inama betroom ɗinsu,yake saikuma yachiro wayarsa yakira Ammi bugu ɗaya ta tauka gani a palo abun dayache ke nan " saiga Ammi tafito aruɗe tana faɗin gata anan dan allah kayi sauri kadubamin ita " Ammi karki damu kinji ki kwantar da hankalinki muje " Ammi tayi gaba yabita abaya shikuma hiyana sai juyi take a kan gado tana kuka, diyana na zaune a gefenta itama kukan take zahra amrat lamrat duk suna tsaye a kansu " yana shigowa kallo ɗaya yayiwa hiyana yagane matsalar dan haka sai yajuyo ya kalli su Zahra " da sauri zahra takama hannun amrat tana faɗin kuzonuje palo " hanyan fita sukakama har sunkai bakin kofa Zahra ta juyo tace diyana kizo mutafi " chikin kuka diyana tache wlh babu inda zanje komai zai faru da hiyana sai dai yafaru damu tare " zahra jin diyana tafaɗi hakane yasa takama hannun amrat suka wuche palo lamrat ma tabi bayansu " ke tashi kije ɗakina ki daukohmin first A box yayi maganar yana kallan diyana dake zaune tana sharban kuka " mikewa tayi tafita da sauri " Ammi ta dubeshi tace meke damunta " babu bawata babbam matsala bane yanzu idan namata allura shike nan " to shike nan barinaje nakawo mata tea tunda azumi kam dole ta ajiyeshi chewar Ammi ,batare da tajira amsarshiba tafiche da sauri Abangaren don kuwa Ammi na katse kiran yadafe kai yana faɗin why why Ammi meyasa kikeson jamin raini awajen yaran nanne meyasa kika damu dasu sosaine yanzu gashi kina ɓata ranki abanza kai wayyo allah na yanzu dai yazamamin dole naje naduba yarinyar nan inba hakaba nasan Ammi bazata huche dawuriba, dogon tsaki yaja san nan yamike yanufi toilet Wanka yayi a girguje san nan yafito bai tsayayin wani shiriba yazura farar jallabiya yafito dan kar Ammi tayi fushi, kai tsaye ban garen Ammi yanufa, yanashiga palo yasamu su Zahra nantake suka fara gaidashi, ɗaure fuska yakarayi bai amsa gaisuwar'tasuba sai yace ina mara lfy take " da hannu zahra tamasa nuni da hanyar ɗakinsu " juyawa yayi yanufi ɗakin kodaya shiga tsaye yasamu Aryan a bakin gadan " a nitse da murya kamar mai jin barchi don yace kadubatane Aryan " dawo da kallansa Aryan yayi kan don yana faɗin aa zandai dubata yanzu allura zan mata " to kamata mana mekake jira chewar don " Aryan yace ɗayan tatafi kawomin box na magungun ne " ok to ni bari nawuche tunda zaka dubata " Aryan yace jirani muwuche tare daman inasan magana da kai " shiru kawai don yayi batare dayasake chewa uppan ba ya gyara tsayuwarsa " Da gudu diyana tashigo ɗakin sai haki take " karbar box ɗin aryan yayi yanufi kan gadan " sai lokachin hiyana tabude ido dan jin mutun akusa da ita " haɗa alluransa yake hankalinsa kwanche bayan yagamane ya dubeta yache gyara namiki " a' sukane hiyana ta juyo takalli allurar san nan ta kalli fuskar Aryan taga babu alamar tausayi " da sauri tamike tana kokarin sauƙa " don dake tsaye ya daga mata tsawa inakuma zakije nan take ta ruga tarungume diyana dake tsaye " dukkansu suka fashe da kuka " abunma har dariya yaso yabawa Aryan " awan nan hali Ammi ta dawo ɗakin tasamesu mamakine yakama Ammi ganin Aryan a bakin gado zaune rike da allura a hannu, gakuma hiyana mara lfy rungume da diyana suna kuka, ga don a tsaye fuska a turnuke, lfy meke faruwa Aryan kamata alluran'ne, Ammi ta tambaya " aa Ammi taki tsayawa chewar Aryan " juyowa Ammi tayi ta kalli su diyana kana tace kizo Amiki alkuran kisamu lfy koh " chikin kuka hiyana ke magana, aa Ammi wlh nikam a barni gara namutu wlh da amin allura " ajiye kofin tea ɗin Ammi tayi a kan drawer san nan tadubi don tace rikemasa ita yamata alluran nan dan nalura bazata tsayaba " hiyana jin anfaɗin hakan tafasa kara ta zura a guje zatayi waje " taku ɗaya don yayi ya damkohta yaɗagata sama sai kan gadan sai faman wurga kafa da hannu take sama taki tsayawa " aguje diyana ma tayi kan gadan itama suka sake rungumar juna " mamakine yaka don da Aryan yara kaman wasu chingam " Ammi dai chewa tayi barina natafi ai dankuna kallonane inbaku ganniba kila kuji tsoron yayyunnaku tadubi don tamasa magana chikin harshen turanchi, karkamusu tsawa sosai kaga bata da lfy kabisu a hankali, dayake su diyana basa jin turanchi, bayan Ammi taga fadawa don hakan tajuya, tace to gaku ga yayanku inbaki tsayaba ya bugeki baruwana ,natafi tana gama faɗin haka tafiche, Aryan yaɗago yana kallan don irin kallan me abunyi yanzu " kan kadan don yanufa yana zuwa yasa hannu yakamo hiyana yakuma dakawa diyana tsawa ke sauka, jiki na bari ta saukoh tana kuka " haɗe hannun hiyana don yayi ya matse san nan yache da Aryan kayimata allurarmana kana kallona " murmushi kaɗan Aryan yayi kana yace haka akerike wadda za'awa allura ka gyaramin ita da kyau pls " harara don ya wurgawa Aryan san nan yajawota jikinsa ya rungumeta sosai ya dauke fuska daga kallon Aryan yakara ɓata rai " Aryan kam abunma dariya taso bashi amma ya matse dan kar don yache bazai riketaba kuma inbasu mata alluraba Ammi bazataji daɗin ba " kawo hannunki chewar Aryan " hiyana kamar bataji me yache ba taki bada hannu " kallan don yayi san nan yache mikomin hannunta " a'fusache ya damki hannunnata ya mikawa Aryan " rike hannun Aryan yayi sosai dan sai mutsu mutsu take taki tsayawa Aryan natsira mata allurar ta pasa kara ta kankame don tana faɗin wayyo allah Ammi kasheni zasuyi " da gudu diyana ta dawo kan kadan ta zauna kusa da hiyana " Aryan na zare allurar " don yana sakinta yamike da sauri yabar ɗakin, Shima Aryan ɗin daukan box nashi yayi yabi bayan don " hiyana kuwa kuka take sosai sai rarrashinta diyana take " Zahra na ganin su Aryan sun fita tashigo ɗakin da gudu Don nafita daga bangaren Ammi kai tsaye part nashi yanufa " Aryan ma yana fitowa yabi bayansa kusan tarema suka shiga part ɗin don ɗin suna shiga betroom ɗin " Aryan ya ajiye box ɗin hannunsa akan mirrow yajuyo zaiyi magana don yarigasa dachewa " maganar me kakesan muyi kuma " Aryan yace kai akoi alamar tambaya akankufa don " alamar tambaya kuma to akanmu nidawa don ya tambaya yana jiran amsa " kai da yarinyar nan mana Aryan yabashi amsa a takaiche " wache yarinya kuma chewar don " wanda karike yanzu nawa allura " dogon tsaki don yaja kana yace banasan haka Aryan danna riketa kawai kasanifa farinchikin Ammi nema kawai yasa nazo ɗakin ba wai wani abuba " tabbas akoi aya tambaya akanku bagashiba period natanma daya fara zuwa kai yafarayiwa sallama " waro green eyes nashi waje yayi yace what mekake nufi banganeba " Aryan yace kalli jikinka mana kagani " da sauri don yadukar da kansa yanabin jikinsa da kallo jini yagani a dai dai saitin a' sukwane yachire jallabiyar yayi wurgi da ita gefe " Aryan baisan sanda ya kwashe da dariyar da baitabayiba dariya yake harda rike chiki yana faɗin tab aiko " akoi babbar a'yar tambaya makuwa abun harda short " da sauri don yadubi short ɗin jikinsa aiko jinin yagani a dai dai saitin a'sukwa yanufi toilet " chikin dariya Aryan kefaɗin kai amma jininma ya iya zaɓen wajen da zai zuba wlh, ai nazachi short ɗinma chireminshi zakayi a nan yasake kwashewa da dariya harda faduwa kan gado Ammi che tashigo ɗakin da sallama tasamesu akan gado hiyana da diyana anchi kuka ankoshi " hiyana ki dauki tea din nan kisha kitashi kije kiyi wanka ki gyara jikinki chewar Ammi " to kawai hiyana ta amsawa Ammi dashi tamike kenan taga jini a inda tatashi da mamaki take kallan wajen zatayi magana sukaji maganar yusuf yana shigowa yana waya da sauri hiyana tanufi toilet " Ammi ta kalli Zahra tache kitashi ki gyara wajen ki dauko mata always da pant tana kaiwa nan tajuya zata fita ke nan dan tayi sauri ta tare yusuf awaje sai gashi yashigo " yabakuyi shirin zuwa school ba karfe 7:35 yanzu " aa yusuf yau nache su ajiye zuwa school ɗin sai gobe chewar Ammi " kallon Ammi yusuf keyi kamar akoi abun da ke damunta dan yaga alamun hakan a chikin idonta, amma sai yache to shike nan, daman nazo daukarsune, tun da bazasu jeba barinaje nadubo don da Aryan " to kawai Ammi tace " yusuf yajuya yafita yana fita Ammi ma tafiche daga ɗakin Misalin karfe 3 na rana Aunty amarya che zaune a palonta ita da Aryan da kuma Aiman " rai aɓache Aunty amarya tasoma magana "me sakaninka da yarinyar nan da sauri suka ɗago kai kaba ɗayansu suna kallanta kara ɗaure fuska tayi tace wai ba tambayar ka nake ba Aryan " a sanyaye yache kai Aunty amarya meyasa kikemim irin wan nan tambayar ni meruwana da ita mekuma zanyi da ita kawai ta iya haɗa coffee sosai ne shiyasa nache tarinka haɗamin, " to banaso banasan tarinka kusantar'ka banso kanemi wata mai haɗa maka coffee ɗin amma ba yaran nan ba " shiru yayi bai sake tan kawaba saima wayarsa daya ɗauka yayi waje ...✍️✍️ Masu karatu amin afuwa sai munhaɗu gobe idan mai dukka ya kaimu 💖The Talent Troupe Writer's 💖 1 Duk Karfin Izzata 2 Gidan Aunty 3 Jini Ɗaya 4 Sarki Sameer 5 Kafita Zakka Kar kubari abaku lbr love Story's More comments an share pls 🙏 *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 11* Mai martabane zaune a fada shida Aryan, Ahmad Khalid da'kuma Yusuf a nitse mai martaba yafara magana " Aryan meyasa zaka mari diyana kanajin faɗan danayiwa safras fa ranan akan marin dayayiwa hiyana shine kaikuma kasake marin diyana koh wai bakuda tausayine nikam eh " calmly Aryan yasoma magana kayi hakuri Abba wlh tabatamin raine sosai shiyasa " nasani Aryan nasan halin diyana itakuma haka allah yayita hakuri zakurinkayi da ita ban hanaku kumusu faɗaba amma kurinka ragewa kuma bai'kamata kuɗora hannunku a jikinsuba bakuganin yanayin'sune, yanzu kaje kadubi fuskar diyana da kyau kagani shattin yatsunkane kwanche akai to na'menene hakan gaskiya bansan hakan karna karaji kuma karna kara gani " inshaa allah Abba zan kiyaye chewar Aryan " Khalid yace Abba yabatun zakkan nanfa " eh kuna barwa ai kukula da komai " Ahmad yamike yana faɗin aa Abba su yaya Khalid dai nikamma bari naje na dubo Aiman " harara Yusuf ya watsawa Ahmad yana faɗin zakasani ne ai dakai da Aiman ɗin gaba daya wlh munkusayin maganinku a gidan nan " Ahmad dai bai sake maganaba yafiche abunsa Aryan yace Abba yabatun komawarmu England ne " aikuda komawa kam to banacheba kabari ayi naɗin sarauta tukun nan sai inyi tunani akai chewar Abba " mikewa Aryan yayi yana faɗin to shike nan Abba allah ya kaimu san nan yafiche daga fadan " Khalid da Yusuf ma mikewa sukayi suka fito sunayiwa Abba sai anjima Gabaɗaya family sun haɗu a palo dan chin abinchin dare amma banda don, dakuma yan matan Ammi subasu zoba , " mai marbata yace waishin ina yan'matana'ne mesukeyi basu fitoba, ko dai daga buɗa baki shike nan bazasuchi abinchin dareba" Ammi zatayi magana sai sukajiyo sallamar'su nanfa kallo yadawo kansu banda Aryan da fahad kowa na palon kallansu yake, " diyana na sanye chikin dogon wando baki da rigansa zuwa guiwa pink colour still dai ba ɗan kwali a kanta ta zuba gashin nan har baya sai kwalli gashin yake nakinkirin dashi har tsakiyar bayanta, dan karamin bakin nan nata yasha janbaki pink ga blue eyes yasha kwalli ta gyara sagenta ga zarazaran gashim idanta, tasa high heel pink kalar rigarta " hiyana ma dogon wando baki tasa sai riga sky blue zuwa guiwa ta ɗaure gashin Kanta, tayishi kamar donut ta yafa gyalen kayan akanta paki kalan wando dan bakin nan nata yasha ret janbaki tayi kyau sosai kamar kasacheta ga blue eyes yasha kwalli sai'yaƙara kyau sosai yana kyalli sajenta kwanche a gefen kumatun'ta gashin geranta kamar tayi caving tasa flat shoe sky blue kalar rigar Zahra ma dogon wando baki tasa sai riga yellow tayafa gyalen kayan akanta shima bakine ɗan karamin bakin tan nan tasanya masa janbaki pink colour tayi kyau sosai itama daman zahra kama take da don sosai wan nan dalilinsaya suka zama kamar tagwaye da hiyana sai dai banbanchin kwayar ido dan zahra idanta bakine kamar nawa Lamrat kuwa dogon riga baki tasa mai shegen kyau, Tasa flat shoe fari, tayi rolling ɗin karamin farin gyale a kanta Zahra tamata make up sosai kamar wata balarabiya tazama Amrat kuwa dogon wanto fari dasa sai yar farar t-shirt navy blue itama batasa ɗan kwaliba amma zahra tamata pakin na gashin a tsakiyar kanta tazuba jelar gashin a' baya har tsakiyar bayanta booth navy blue tasa a kafarta Yusuf ne yache wow my baby zo " gaba ɗaya kallo yadawo kan Yusuf, a' sukane Aryan yaɗago yana kallan Yusuf ɗin shi ko ajikinsa kallan su diyana ma yake baisanma jama'a na kallansaba " bin inda Yusuf ɗin ke kallo Aryan yayi " "Aryan kasa kawar da kannasa yayi daga kallanta ? Karisawa wajen table ɗin sukayi sukayi kowa tasamu waje ta zauna lamrat zata zauna kusa da Ammi " yusuf yache zo nan kizauna kusa dani my baby " bamusu lamrat takoma kusa dashi ta zauna " haidar da umar sai gulma suke kasa kasa " Ammi da Ummi kam ko ajikinsu abinchinsu kawai sukechi " Aunty amarya kuwa sai chika take tanata harararsu " ɗaukoh fura ki damamin hiyana chewar mai marbata " da sauri hiyana tamike tanufi kichin, kwarya ta ɗaukoh san nan ta daukoh fura, tanufi freig ta ɗauki ruba ɗaya na nono tajuya takoma palan mai martaba, da sallama tashigo palan ta dawo wajen zamanta ta zauna tafara dama furar Sai'hira suke jefi jefi mai marbata yache banso a che muntafi umrah nan mun barkuba amma makaranta basu baku hutuba " Ammi ne tache sai suje hajji kawai kokuma subari sai wata shekarar " mai martaba zaiyi magana " Ummi tace Fahad tashi ka kaiwa yayanku abinchi " da sauri Fahad yamike yana faɗin ina abinchin " yana kichin Ummi tabashi amsa , " fichewa yayi daga palan Bayan hiyana tagama dama furan tamikawa mai marbata " karɓa yayi yana murmushi kana yace duk gidan nan hiyanata tafi kowa iya dama fura " turo baki diyana tayi tana faɗin wlh nafita abun dama nina ko.... bata karisa maganaba sakamakon wani mugun kallan da Aryan yake wurga mata " shiru tayi Mai martabane kuwa sai kallansu yake yana murmushi yana farinchikin burinsa yafara chika aishi haka yakeso kodama hararanne Aryan kewa diyana daɗi zaiji dan daga harara sai kallan mutunchi " Ammi che ta katse masa tunani dache ranka ya daɗe sai da safe " hararar wasa mai marbata ya wuga mata kana yace inada magana dake " to kawai Ammi tache " jin mai marbata yace. yana da magana da Ammi yasa kowa yatashi suka fiche Mai martaba yadubi Ammi yafara magana jiya Yusuf yasame damaganar akan Khalid da zahra, Khalid yafaɗawa Yusuf yanasan Zahra tun tana karama ina faɗamiki hakanne bawai dan kifaɗa mataba sai hakkinki a matsayin uwa da'kuma kisamata ido karkibari tawa Khalid kishiya, danni tun da Yusuf yafaɗamin nariga nabawa Khalid auren ta, kokina da wani abun faɗe " ajiyar zuchiya Ammi tayi san nan tace, nikaina inakaunar Khalid nina renesa a hannuna yagirma babu halinsa da bansaniba bawani abun da zanche saidai inmusu fatan alkhairi kawai " to masha allah Amma fa kinsan yau a ɗakin'ki nake amma kikechemin sai da safe koh " murmushi Ammi tayi tana tace tubanake wlh nagajine a'zumin yau ɗin nan ya wahalar dani " haryanzu dai lallanchinki bai raguba Aisha, to muje chiki namiki tausar koh " mikewa Ammi tayi tana faɗin mujedai ninamaka " dariya mai martaba yayi san nan yamike yabi bayanta sukayi chikin betroom Karfe 10 na dare Rike take da cup ɗin coffee tanufi bangaren Aryan jikinta sanye da kayan barchi riga da dogon wando pink colour still dai kanta babu ɗan kwali tafiya take tana kunkuni" ni wlh barchi nakeji nagaji saikayitaba mutun wahala dan mugunta " da sallam tashigo palan baya palo kai tsaye ta wuche betroom ɗin " kwanche yake akan makekiyar gadansa yana latsawaya jin shigowarta yasa ya ɗago kai yana kallanta " sai turo baki take tana magana kasa kasa " from head to toe ya karemata kallo san nan ya ɗauke kansa da sauri " karisa shigowa chikin ɗakin tayi tazo gaban gadan ta duka san nan tace. Ina wuni yaya Aryan " shiru yayi bai amsaba kuma bai motsaba " itama shiru ta zauna har kusan 15 mnt, san nan tache yaya Aryan dan allah ka karɓi coffee ɗin mana wlh nagaji " banzah Aryan yayi da ita kamar baiji metake faɗe ba shiru shiru baiyi maganaba ganin bai daniyar magana yasata tamike, tanufi indayake wai dan taga yayi barchine Aji cup ɗin coffee ɗin tayi akan dan karamin table ɗin dake tsakiyar ɗakin san nan tanufi kan gado hawa gadan tayi taga idansa a lunshe , ta turo baki tana faɗin shine dan mugunta kabarni ina duke kan guiwowina har kafata namin zafi kaikuma kayi barchinka koh, to banyafe... Bata karisa maganarba taga ya waro manya manya ash eyes ɗin nan nashi akan fuskarta " a'sukwane ta juya tana kokarin sauka gadan wani damka yayiwa gashin kanta wandayasa tadawo baya tafaɗa kan kirjinsa " kware baki tayi zatayi ihu yasa hannu yarufe mata baki " kasa kasa yace kina buɗemin baki ina harbinki da bindiga meya hauwar dake gadona yayi maganar tare da chire hannunsa daga bakinta " murya na rawa tace dan allah yaya aryan kayi hakuri kasakemin gashina wlh zafi yakemin " banche karna sake ganinki ba ɗankwali ba eh " kayi hakuri zanrinka sawa chewar diyana tayi maganar chikin muryar kuka " harchikin ransa yaji voice nata na karshe kayi hakuri zanrinka sawa a hankali yazame hannunsa daga kannata, yana faɗin to tashinmin ajiki " da sauri tamike tana faɗin to ga coffee ɗin " mikewa yayi shima kana yace bazanshaba ki mayar kije kisa ɗankwali saiki kawomin " a shagwabe tace ayya dan allah kayi hakuri kasha allah gobe zan daura dan kwalin kafin nakawoma wlh yanzu nagaji kuma barchi nakeji " kallanta yayi from head to toe san nan yache nikam, kekam kinada hankali kuwa kinsan chiwon kanki kuwa " turo baki diyana tayi tana faɗin mekuma nasakeyi " wlh azim idan kikasake fitowa a haka batare da hijabi ko kayan arziki ajikinkiba allah zakiyabawa aya zakinta " binjikinta tayi da kallo achikin zuchiyarta tana tunanin to me laifin kayan nan tayi nisa chikin tunani taji ya daka mata tsawa " wai badake nake magana bane nache kifitamin a ɗaki koh, da sauri tajuya tabar ɗakin binta yayi da kallo har tafita san nan yamike yanufi inda ta ajiye coffee ɗin ya ɗauko cup ɗin yadawo gefen gadansa ya zauna yafara sha, Bangaren diyana kuwa tana fita bangaren Aryan kai tsaye part nasu tanufa da sallama tashigo palan, da sauri taja burki tana faɗin ya yaya Yusuf kaima bakayi barchiba " murmushi yusuf yayi yana faɗin eh ina hira da baby's nawane suna koyamin fillanchi " karisawa indasuke diyana tayi tana faɗin kema amrat hardake yau bakiyi barchiba sai kije school kiyita barchi a class koh " lamrat tace ainikam ma yanzu zanje na kwanta " zama diyana tayi kusa da Yusuf zatayi magana " Yusuf yace kuje ku kwanta dare yayi kunsan akoi tashin asuba ga zuwa school yayi maganar yana mikewa yanufi hanyar fita " suma mikewa sukayi suka wuche ɗaki Karfe 4 dai dai na asuba gaba ɗayansu sun haɗu a palon mai martaba danyin sahur amma banda don abinchi sukechi chikin kwanchiyar hankali " Ammi tache hiyana da Zahra kuchi abinchin nan dawuri ku'ɗauki na yayanku ku kaimasa zahra najin Ammi tache sukaiwa don abinchi tafasa kara sai da kowa na palan yaɗago yana kallanta " lfy auta ta chewar Abba " Zahra dai taki magana sai kukanta kawai take " hiyana kam datariga da tasan me Zahra takewa kuka ko kallanta batayiba, su Ammi sunyi tambayar duniyar nan amma Zahra taki magana sai kuka take " Aryan ne ya daka mata tsawa zakimana shirune kosaina babballaki a nan " tsit tayi kamar ruwa yachita " Aunty amarya ne tamike tana faɗin kai umar kaje ka dauki abinchin yayan naku ka kaimasa kuma daga yau kai zaka rinƙa kai masa abinchi tana kaiwa nan tafiche tana tunanin aranta ai bazan taɓa barin yaran nan surinƙa kusantar samarin gidan nanba daga yau har ranar da gagarabadau zai musu aiki ido zan samusu sosai da sosai ɗakinta tawuche ta haye gado babu ko sallah takama barchi Bangaren"su hiyana kuwa sunajin Aunty amarya tace umar yakai abinchin yayansu nantake suka fara murna sukamike a tare suna faɗin barimuje muyi sallah " Ammi ta kalli hiyana chikin harchen fillanchi tace wani sallah kuma badai kina period ɗin kike sallah ba " shiru hiyana tayi dan ita batama san idan a na period baa sallah ba " ganin tayi shiru yasa Ammi ta dubi zahra tace kije ki koyamata abun daya dace tayi " to kawai zahra ta amsa dashi san nan suka fiche Mikewa Yusuf yayi yana faɗin gaskiya lokachi yayi dazan koyi fullanchi nima haba yanagama faɗin haka yayi waje " Khalid ma yace tab aiko nima dole naje Zahra ta koyamin irin wan nan wariya daake nunamana kana yamike shima yayi waje " dogon tsaki aiman yaja san nan yamike yafiche " shidai Aryan zaune yake ahiru yana latsawaya har saida yafarajin kiraye kirayen sallah yamike yanufi bangarensa " Ammi da Ummi ma suka fiche sukayi nasu bangaren danyin sallah " palan yarage fahad haidar da Abba " Abba yace wai kunyi arwala'ne kunfasan su safras sunafitowa zamuwuche masallahchi " mikewa haidar yayi yana faɗin aa baridai naje nayi " fahad ko chewa yayi nikam nayi Abba" ok kawai mai martaba ya amsa dashi Shiru suka zauna har sauran matasan suka fito sukajera zuwa masallachi Aɓan garen inna kuwa da sallama tashiga gidan su buba zaune tasameshi a tsakar gida " buba na ganin inna yafara murmushi yana faɗin inna jamɓandu( inna ina wuni) " lfy buba ya kafar taka " da sauki inna" inna tache to allah yakara lfy ina innarka take " tana garke tanabawa shanu ruwa da abinchi buba yabata amsa " to barina dubota bata jira amsar buba tayi gaba abunta " a garken shanun ta iskoh innar buba da sauri inna ta karisa wajenta tana faɗin albishir rinki yar uwa rabinjiki " ɗago kai innar buba tayi tafara murmushi tana faɗin goro " to kifito muje yau kuɗin sunchika dubu goma dai dai chewar inna " da sauri innar buba ta ajiye sandar hannunta datake juyawa shanu ruwan gishiri tafito daga garken tana murmushi jerawa sukayi suka koma chikin gida innar buba ta ɗaukoh mayafi suka fiche Wani ƙungurmin daji suka shiga tafiya suke har suka isawajen wani dutse ga hayaki nafitowa daga chikin kogon dutsen chikin kogon sukashiga " wani kasurgumin bakin bokane awajen ga idon san nan jajawur duk yabi ya huhhuda hanchi yasa wasu karafuna gawani katan karfe mai raun dayasa a kunnensa bashida kyan gani ko kaɗan Zama su inna sukayi kusa dashi " zasu fara magana ke nan yayi wani mahaukachin dariya ha, ha, ha, da murya masa daɗin Ji yace aikin ku bazaiyuwu a chikin azumiba saboda duk an ɗaure mana mutanenmu amma kuje sai bayan sallah kudawo ha ha ha yana gama faɗan haka ya ɓache ɓat " da sauri su inna suka mike suka fito inna tace to yanzu barinaje na ajiye kuɗin sai bayan sallah mudawo da haka suka kuche gida. Kamar kullum yauma zaune suke a wajen chin abinchinsu na makaranta karatu boko hiyana take yaukam tun da bata da tsarki " zahra da diyana da faria kuwa hirar wani film suke waishi love story English movie Lamrat da amrat suna rubutu a takardunsu " Kamar daga sama sukajiyo muryan jabir yana faɗin ke hiyana zo mutafi " ɗogo kai hiyana tayi a nitse tafara magana kayi hakuri jabir wlh yau banida lfy ne chikina namin chiwo " to yakikesan nayi ke nan ga abokaina chan kowa budurwarsa tazo ni bandani ke nan ba zaiyiwuba i don't care koma meke damunki, nidai kitashi mutafi " kamar hiyana zatayi kuka haka tamike tanufeshi tana faɗin muje " kallan uku 10 diyana tawa jabir kasa kasa tache mugu wlh sainayi maganinka " kallanta zahra tayi san nan taja guntun tsaki " jabir tunda yakira hiyana suka tafi basu dawoba har saida a katashi nanma saida diyana da zahra sukaje wajen dayake zama da abokan nasa sukache hiyana tazo sutafi mai ɗaukansu yazo " jabir dayaji haka sai yache to taje zasu haɗu gobe " jerawa sukayi suka nufi wajen da suke tsayuwa sujira motochin dake ɗaukansu " suna tsaye awajen sukaji magana daga bayansu " gaba ɗayansu suka juya " hiyana tace uncle Omar ina wuni " da faraa a fuskanshi ya amsa san nan su Zahra suka gaidashi zaisake magana saiyaga motochin ɗaukansu yazo nanfa yamusu sallama yawuche " sukuma suka shiga mota kamar yadda sukasaba hiyana Zahra diyana motarau ɗaya " amrat da lamrat suma motarau ɗaya " da gudun gaske motochin sukabar bakarantar" gudu suke sosai suna kan hanyane" zahra tace kinsanme hiyana " girgiza'kai hiyana tai alamar aa " uncle Omar fa wai san diyana yake chewar zahra " kan uban chan niyakeso lallai kuwa yana ruwa wlh dannikam inba sojaba bazanyi aureba " baki buɗe hiyana ke kallan diyana " Zahra kuwa chewa tayi meyasa kikesan soja sojojifa mugayene " eh ae a chikin sojanma mugun nakeso wanda zaiyimin maganin yaya Aryan kuma wanda yake da bindiga shima " zahra tace to me yaya Aryan ɗin yayimaki haka dakike neman mugun soja yayi maki maganinsa " to bashine kullun inna masa laifi saiyache zai ɗaukoh bindiga ya harbeni namutu kowa yahutaba " aikuwa hiyana bata san sanda takwashe da dariyaba tana faɗin kai amma kuwa da yaya Aryan ya kyauta wlh " Zahra kuwa chewa tayi dalla rabu da hiyana kinji faɗamin muguntar me yake miki " bayan harbeni dayake chewa zaiyi saikuma jamin gashi da takuramin nasa ɗakwali dakuma kawo coffee kullun tayi maganar dai dai lokachin da motochinsu ke parking a parking space na chikin gida Fitowa sukayi suka nufi chikin gida rike da hannun juna Misalin karfe 4 na yamma gaba ɗaya yanmatan zaune suke a palon Ammi suna kallo hiyana kuma tana karawa lamrat karatun qur'ani gaba ɗayansu shiga iri ɗaya sukayi duguwar riga abaya dukkansu colour ɗaya baki " Ammi ma nazaune a gefe tana gyarawa amrat jigidarta da Aunty farida ta saya musu to ya matseta sosai " da sallama Khalid da yusuf suka shigo palan " da gudu Zahra ta mike ta nufi Khalid,faɗawa kan kirjinsa tayi ta rungumesa sosai tana faɗin oyoyo yaya Khalid " Yusuf ne yace my baby kema kizo kimin oyoyo mana " da gudu lamrat ta mike tanufeshi hannu ya buɗe masa tafaɗa kirjinsa yana murmushi " Ammi data tuno abun da mai martaba yafaɗa mata nachewar Khalid na san Zahra yasa da sauri tace ke zahra'u wai yaushe zaki girmane wlh idankika sake wan nan oyoyo zaki chi gidanku " turo baki zahra tayi " Khalid yasa hannu ya ɗan bugi bakin kana yace to wa'ake turowa bakin hannunta yarikoh suka koma kan kujera mai zaman mutun biyu Yusuf ma rikoh hannun lamrat yayi suka koma kan doguwar sofan suka zauna " hannu Yusuf yasa yana shafa kan lamrat yana faɗin my baby gashinkin nan kyau yakemin sosaifa " baki buɗe Khalid ke kallan Yusuf, azuchiyarsa kuwa chewa yake amma Yusuf iskanchinka yawuche tunani anya kaima baka kamu da san yarinyar nanba kuwa " afili kuwa chewa yayi ai gashin Zahra yafi nakowa kyau " harara Yusuf ya wurga masa san nan yace yauwa Ammi nikam inasan intambayeki kullum mantawa nake " Ammi tace. Tanbayi inajinka " wai aina mukasamu kalolin idon mun nan ne pls " Ammi tace au kache tarihi kakeson ji to gyra zama " murmushi kawai yusuf yayi yazubawa Ammi ido Kakanku wato mahaifiyar mai martaba itache asalin wanda takawowa family mu kalan idan nan kakanku namiji babban likitane aiki yakaishi Us, a chan yaje ya auro kakarku ta mace baturiyar Us, amma musulmache sunanta sarah to sarah itache mai ido light green irin naka kaida yayanku " sarah kuwa mahaifiyar ta idonta ash ne mahaifintane mai light green ɗin ido shiyasa gaba ɗaya yayan sarah suka zama masu ido 2 colour wasu ash wasu green gashi abunkuma yabisu har kanku jikokinta, " Khalid yace no wonder, shiyasa muke da kyau kamar yayan larabawa ashe ashe " dariya Ammi tayi tana faɗin abun harda yabon kai " Khalid zaiyi magana yusuf yache to ammi su hiyana fa ya akayi suka samu blue eyes Ammi tace sukuma sungadone daga wajen kakanmu namiji kuma duk family mu ma sukaɗai sukayi saar samun blue eyes ɗin kakanmu namiji shi ɗan asalin kasar sudanne yazo nageria, a garin jimeta yola, yahadu da kakamu mace yana santa sosai iyayenta sukache bazasu bashi itaba, sai dai idan zai zauna a rugarasu haka yayarda ya auri kakanmu kuma suka zauna a ruga harsuka haifi babana, da kanwarsa ɗaya allah yayiwa kakanmu rasuwa, kakanmu mace kuwa babana yayi auri umma'ta Kuma duk a'ruga ɗaya suke kuma a chan suka zauna an haifenima bajimawa kakanmu tarasu itama, kanwar babana kuwa bayan an haifi kanina Ahmadu babansu hiyana ke nan itama tarasu daga nan babanmu ya ƙaura daga rugar chikin yola yakoma rugar jimeta, a nan mukachigaba da rayuwa Rayuwar farinchiki muke sosai kanina da babana suje kiwo nikuma naje tallar nono a wajen tallar nono na haɗu da Mai martaba yabini har gida, da kyar babana yabasa aurena to na bayan aure ba jimawa innata tarasu, yarage saura baba da Ahmadu haka mukachi gaba da rayuwa bayardda mai martaba baiyi dasuba akan sudawo nan kano sunki har gida yasaya musu Amma sunki wai babu inda zasuje da waɗan nan uban shanaye babanmu yana da shanu dayawa kusan 700 ga awaki da raguna kaji da zabbi hakadai sukachigaba da zama a ruga Kolokachin dana haifi yayanku sunki zuwa mota mai martaba yatura a ɗauko su amma sunki zuwa, babana ko yaki zuwane saboda niche yar fari Ahmadu kuma yaki zuwane saboda shine mai zuwa kiwon dabbobinmu kai intakaichemuku har babanmu yarasu Ahmadu yayi aure basu taba zuwa wajena ba saidai ninaje Nidinma kunsan yanayin gidan nan sainafi shekara uku banjeba nanma saina matsa da kyar mai marbata yake barina, akoi lokachin dana ɗauki tsawon shekara 6 banje naduba Ahmadu ba a shakara ta 7 ɗinne nayita rokar mai martaba da kyar ya'yarda yabarni naje" Danajene masamu fati matar Ahmadu ta haifi ƴaƴa har uku hiyana diyana dakuma lamrat san nan ga chikin na hudu ajikinta nasha mamaki sosai shine nachewa Ahmadu tunda yanzu bamuda iyaye yadawo kano kusa dani yaki yarda, wai inyadawo yazaiyi da dabbobinsa, nachemasa musayar yaki yarda wai bazai bar garin iyaye da kakanniba haka na hakura na kyalesa nasaya' waya nabashi amma yaki karɓa wai baiso bayadda na iya haka nadawo na kyalesa Sai danasake ɗaukan shekara 4 kafin nasake komawa kauye alokachin danaje nasamu mamansu hiyana tarasu wajen aihuwar amrat Ahmadu kuma ya auri habiba dan tachigaba da kulamasa da yara alokachinma saidana roki Ahmadu daya dawo kano amma yaki narokesa yabani hiyana da diyana nanma yaki ninasan halinsa da kafiya shine na kyalesa kuma tundaga wan nan lokachin dana dawo bansake zuwa kauyeba sai zuwan nan danayi na samu Ahmadu yarasu na daukoh su hiyana " dogon numfashi yusuf yaja san nan yace. Tab lallai Ammi kina da hakuri sosai wlh allah dai yajikansu da rahma " gaba ɗaya palon suka amsa da amin " duba time yusuf yayi san nan yace. da Khalid muje koh mangariba ta kawo kai " mikewa sukayi a tare yusuf narike da hannun lamrat sukayi wajen " Ammi tace'wa su hiyana kutashi kuje kufara shirye shiryen kayan buɗa baki tare suma sukamike suka nufi palon kasa" Ammi ma tamike tayi ɗakinta Misalin karfe 7 na dare gaba ɗaya family suna palo dan yin buɗa baki amma banda don abinchi sukechi chikin kwanchiyar hankali shiru ba mai magana saidai karan spoon " diyana tace. Abba kasan me " sai dakowa yaɗago yana kallanta da mamaki " mai martaba kuwa chewa yayi aa diyana ta bansaniba sai kinfaɗa " dariya diyana tayi tace wai uncle Omar na makarantar mune yace yana sona " what chewar mai marbata " a'sukwane Aryan yaɗago manya manyan idan nan nanshi yana kallanta a jafafe yabuɗe baki.....✍️✍️ Amin afuwa masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu more love Pls more comments an share *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 12* A zafafe Aryan yace ke kima mutane shiru a nan "idon kowa na palon yadawo kan Aryan ya turnuke fuskar nan tamkar an aiko masa da sakon mutuwa " Yusuf da Khalid kuwa sai murnushi suke "Abba ya dube'sa kana yace "ina ruwan ka, kai takewa hirane, chigaba da faɗamin ƴata ya kukayi kasanima ko dashi zaayi bikin " Aryan zai sake magana idonsa yasauka kan aunty amarya dake wurga masa mugun kallo ganin hakan yasa yamike yabar palan .....dariya diyana tayi san nan tace "Abba nifa matar sojane soja zan aura irin mugayen sojojin nan masu manya manya bindiga " Ammi ganin diyana tafara sakin layi yasa tamata magana da harchen fullanchi tache tatashi suje suyi sallar mangariba " ba musu suka miƙe suka nufi ɗakin su " Aunty amarya mikewa tayi tafiche sai huchi take " mai martaba yace dasu Yusuf kutashi mutafi masallachi mikewa sukayi gaba ɗaya matasan suka fiche " Ammi ta dubi Ummi tace yakamata muma muje muyi sallah Koh, atare suka mike suka fita Misalin karfe 8 na dare gaba ɗayansu sunhadu a palo dan chin abinchin dare amma banda DON da kuma Aryan basuzoba " yusuf ne yakalli diyana yace sister jiki dubo yaya Aryan a daki kiche yazo muchi abinchi " to diyana tace tare da mikewa zata fita " kamar daga sama sukaji Aunty amarya tana faɗin ke dawo kizauna Umar tashi kaje ka kirashi " kallo mai martaba yusuf yayi kana yajuya ya kalli Khalid zaiyi magana ke nan Abba yarigasa da chewa "jeki kirasa diyana da sauri ta fita daga palon dan ganin mugun kallon da Aunty amarya ke mata " farinchikine ya lulluɓe Khalid da Yusuf sai murnushi suke Da sallama tashiga palon babu kowa kai tsaye tawuche betroom batayi sallama tashige kwanche yake a kan gado idansa a lunshe har bakin gadon taje ta duƙa a nitse tace yaya Aryan shiru bai amsaba dataji shiru sai tamike ta zauna a gefen gadon tasa hannu tana bubbuga hannunsa tana kiran su nansa, shiru shiru bai amsaba baikumayi motsiba ganin hakan yasa, tasa hannunta tana kokarin buɗe idon'sa dakarfi " a zafafe ya damki hannun nata batare daya buɗe idon ba " aruɗe take kokarin kwache hannunta dan tagudu " slowly ya ware manya manya ash eyes ɗin nan nasa akan face ɗinta " sanye take chikin jallabiya baki still dai kanta ba ɗan kwali " a tsorace tasoma magana dan allah kayi hakuri allah bazan sakeba " kara daure fuska yayi sosai yafara Magana, meyakawoki ɗakin nan " Abba ne yace nakiraka tabashi amsa " jinjina kai yayi tare da mikewa zaune ya saki hannun nata, aiko kamar jira take yasaketa ta yunkura aguje zata sauƙa gadon " a zafafe Aryan ya damkoh gashin kanta ya jawota baya har saida tafaɗa kan chinyarsa " kware baki tayi zatayi ihu yasa hannu da sauri ya rufe mata baki yana kallanta " girgiza masa kai tafarayi tana hawaye " calmly yafara magana wani uncle nakune yace yana sonki kuma dayace yanason naki mekikache masa yayi maganar tare da zame hannunsa daga bakinta dakuma rikon dayayiwa gashin kanta " chikin shesshekar kuka tace uncle Omar kuma ni bani yafaɗawaba Zahra ya faɗawa kuma ninache'wa Zahra tafaɗa masa soja nakeso soja zan aura " kara waro ido waje Aryan yayi yana kallanta yadda take magana a nitse yama rasa me zaiche mata " bayan tagama magana'ne " yace to tashimin a kafa" da sauri tamike tana kokarin sauka daga gadan " ai banchi ki sauka bakoh chewa nayi kitashimin a kafa kawai juyo nan ki kalleni kuma ki saurari abunda zan faɗamiki chewar Aryan " a hankali ta gyara zamanta a kan gadon san nan tajuyo tana fuskantarshi " Aryan yace sau'nawa yanzu inamiki magana a kan ɗan kwali eh, " shiru tayi kana ta sunkuyar da kai " meyasa bakyajin maganata meyasa kikesan ɓatamin raine eh " ɗago kai tayi ta ɗan kallesa taga ita yake kallo a hankali tace kayi hakuri zan rinka sawa " jinjina kai yayi yana faɗin to meyasama bakisan ɗan kwali ne " turo dan bakin nan nata tayi tana faɗin Allah yaya Aryan zafi nakeji idan nasa ɗan kwali gashinne yayi yawa shiyasafa nache ra nan ka askemin kaki " shiru yaɗanyi kafin nan yace Aunty amarya na falone " eh tana nan tabashi amsa " ok to tashi kije inazuwa chewar Aryan " da sauri tamike dan daman kamar a kan ƙaya take har takai bakin kofa kome tatuna saikuma tajuyo ta fashe da kuka" da mamaki Aryan ke kallonta" kuka take sosai gashi tana tsaye taki tafiya " alama yamata da hannu a kan tazo " ba musu tazo kusa da gadan ta duka tana kuka " meyafaru kuma meyasaki kuka Aryan ya tambayeta " chikin kuka tace innar yaya bello tafaɗamin idan nabari namiji yataba jikina to zansamu chiki shine kuma gashi kai kataba jikina " Aryan baima san sanda dariya ta kubche masaba " ganin yana mata dariya yasa tasake kara sautin kukan nata " shiru yayi yana kallan yadda take rera kuka tsakaninta da allah yama rasa me zai chemata kusan 10 tukun nan idea tazo masa, ya sa hannu ya ɗago habarta kasa kasa yace kidena kuka ni ai yayankine ko nataɓaki bazaki samu chikiba amma idan kikayiwa wani namiji magana ko kikabari yataba hannuki tabbas zaki samu chiki " da sauri tace to yanzu yaya Aryan bazan samu chikiba " eh bazaki samuba ai nafaɗamiki ni yayankine babu abunda zaki samu dan natabaki " mikewa tayi tana dariya kamar ba mai kuka yanzun nanba " zuba mata ido yayi yana kallanta chan kuma yace sannu mai kuka da dariya lokachi guda " hannutasa ta rufe fuska tajuya tanufi hanyar fita " binta yayi da kallo har tafiche wani nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke san nan yamike yanufi toilet danyin wanka A gurguje yayi wanka yafito yasa farar jallabiya yafito yanufi palan mai martaba " da sallam yashiga lokachin kuwa duk matasan sungama chin abinchinsu kowa ya watse sauran Ammi da Ummi sai mai martaba Zama yayi tare da gaidasu " Ummi takira masu aiki sukazo suka zuba masa white rice an beans da steew yaji kaji sai wani ferfesu a ɗayan plate ɗin suka tura masa gabansa " a nitse yafara chin abinchin " mikewa Ammi tayi tanawa Ummi da mai martaba sai dasafe " Ammi pls kifaɗawa yarinyar nan takawomin coffee dawuri dan inajin barchi chewar Aryan "to kawai Ammi tace san nan tafice A bangarensu diyana kuwa zaune suke a ɗaki zahra da hiyana sunna karatun boko amrat na karatun qur'ani lamrat na buga game a wayar Zahra Aunty diyana kuwa tana zaune gaban mirriow, wai taga wani kwalli a wayar zahra zatayi irinsa sai faman pente pente takewa fuskarta " ba ƙarya tayi kyau sosai dan diyana daman akoi san kwalliya shiyasa ta dage takoyi kwalliya sosai awajen Zahra Bayan tagama kwalliyar ne, tamike tanufi wajen kayansawarsu wani wandon jeans blue ta daukoh da t-shirt pink tanufi toilet jim kaɗan saigata ta fito wow bakaramin kyau tayiba ga wandon ya ɗan kamata shape nata yafito sosai yaukam tatara gashin kanta ta ɗaure a tsakiyar, high heel blue ta daukoh kalan wandon tasa a kafarta diyana akoi san high heel sosai " hiyana che ta ɗago tana kallanta kana tace diyana kwalliya da daddaren nan inazakije, gaba ɗaya su zahra ma suka ɗago suna kallanta " babu inda zanje kawai dai yau naji inasanyin kwalliyar darene " wow my diyana kinyi kyau sosai chewar Zahra " Allah aunty zahra to pls ki ɗaukeni hoto mai kyau a wayarki kinji " to zahra tace. San nan ta karɓi wayar daga hannun lamrat tafara yiwa diyana hotona " da sallama Ammi tashigo ɗakin tasamesu sai hoto Zahra ke ɗaukan diyana girgiza kai kawai Ammi tayi kana " tace ke diyana kije kikaiwa yayanku Aryan coffee yanzun nan " to kawai diyana tace Ammi kuma tayi waje tanufi betroom ɗinta " ya isa hotan haka Aunty zahra bari naje nakaiwa yaya Aryan coffee karna ɓata lokachi ya bugeni idanna dawo saiki kara ɗaukana wasu " to kawai zahra tache " juyawa diyana tayi tanufi hanyar fita hartakai bakin kofar fita saikuma ta juyo ta dawo ta daukoh dan karamin gyale pink tasa a kanta tafiche tanufi kichin " a gurguje ta haɗa coffee ɗin ta ɗaukoh tanufo bangaren Aryan Da sallama tashiga palon babu kowa kai tsaye betroom ɗin tanufa basallama tashiga babu kowa a chiki dan haka tanufi kan table ɗin ta ajiye coffee ɗin har zata juya tafita saikuma idanta ya sauka kan hotunan Aryan dake kan drowar gefen gado ansasu chikin freme kanana, zagayowa tayi tawajen ta zauna a bakin gadon tasa hannu ta ɗaukoh hotu nan dukka ukun ɗaya shida don ne sunsa kakin sojoji ɗayan kuma shi kaɗai ne sanye da jeans baki da white t-shirt ɗayan kuma shida don da yusuf ne dukkansu da wandon sojoji ajikinsu da green t-shirt, shiru tayi tana kallansu chankuma tace kai ashe da gaskenefa hiyana nakama da wan nan mugun tayi maganar tana nuna don kai kuma yaya Aryan inshaa allah soja zan aura wanda zaimin maganinka da kai da bindigar taka, allah sarki yaya yusuf wlh a gidan nan shida yaya Khalid ne kawai mutanen kirki hakadai diyana tayita surutun ta ita kaɗai har ya isheta san na ta ajiye hoto nan tamike tajuyo zata nufi waje idanta ya sauka chikin nashi tsaye yake abakin kofar shigowa betroom ɗin ya harɗe hannu a kirji ya zuba mata ash eyes nashi kallanta kawai yake yakasa ɗauke kai Murya na rawa tace ina wuni yaya Aryan " ajiyar zuchiya Aryan ya sauke san nan yakarisa shigowa ɗakin yazauna a bakin gado " diyana naganin ya matsa a hanya yazo ya zauna a bakin gado ta watsa a guje zatayi waje saidai tamanta high heel tasa bazata iya gudu sosaiba, taku biyu Aryan yayi ya damki kugunta ta baya tsabar tsoro da razana yasa nunfashinta ɗaukewa ɗif " jin jikinta ya sakine yasa ya riketa da kyau kana ya juyo da ita yana kallan fuskarta da alamar ta sume fa ɗaukan ta yayi ya kaita kan faffaɗar gadansa ya kwantar da ita, zubamata ido yayi sosai yana kallanta from head to toe wow ya furta a filli kana yace masha allah koba komai yaudai ansa ɗan kwalin nan shafa gefen fuskarsa yayi tare da sauke ajiyar zuchiya yajuya yanufi inda ta ajiye masa coffee ɗin Daukan cup ɗin yayi yabar plate ɗin yanufi saman sofa ya zauna yafara sha a nitse sai dayaga sha san nan yamike yanufi freig ruwan faro ya ɗaukoh yadawo kan gadan zama yayi a gefen gadan san nan yabuɗe robar ruwan ya tarfa a hannunsa ya shafa mata a fuska dogon numfashi taja tareda sauke nauyayyar ajiyar zuchiya a hankali tafara buɗe idanta karaf ta saukesu a chikin nashi dankuwa shima kallanta yake " da sauri ta rufe idan ta tana faɗin dan allah yaya Aryan karka bugeni natuba bazan sake taba maka komai na ɗakin kaba " wai ma menamikine dakike chemin mugu akoda yaushe chewar Aryan " batare data buɗe idoba tace natuba bazan sake chewaba " to idan kikasakefa " da sauri tace kamin duk abun da kakeso " kintabbatar inkinsake namiki kome nakeso chewar Aryan " eh nayarda kamin kome kakeso amma dai yanzu kayi hakuri wlh barchi nakeji " Aryan ya jinjina kai yana faɗin to buɗe idon ki, ki kalleni " slowly tabuɗe idon still dai ita yake kallo ganin bazata iya haɗa ido dashi bane yasa ta juya idonta tana kallansama " murmushi kaɗan Aryan yayi a'zuchiyarsa kuwa yana faɗin a shedai tanajin kunya " jin yayi shirune yasa tace yaya Aryan intafi ɗaki " kinasan tafiyane chewar Aryan " da sauri tace eh " ok to tashi kije dasafe zamiyi maganar danake san muyin " da sauri tamike har takai bakin kofa sai taji Aryan yace ke, da sauri ta juyo tana kallansa " a hankali yafurta kinyi kyau sosai dakikasa ɗan kwali " murmushi tayi san nan tace to yaya Aryan tunda nayi kyau pls kamin hoto idan kamin ni kaɗai sai kuma kamana mubiyu " ok to zokitsaya namiki " da sauri ta dawo chikin ɗakin wayarsa ya ɗaukoh yafara daukanta hoto duk san hotonta sai da, da kanta tace to ya isa yaya Aryan saura nida kai kama ko guda ɗayane tare " Aryan yace ok to zoki zauna yayi maganar yana nuna mata gefensa " zama tazo tayi a gefensa " ɗan karkatowa kaɗan yayi yarage tsawonsa ya haɗe kansu ya saita wayar yafa ɗaukansu hoto sai daya musu kala 10 tukun nan yace to jeki kwanta " to tache masa san nan tamike tafiche daga ɗakin " ajiyar zuchiya mai nauyi ya sauke san nan a fili yace Aryan waishin meyake damunkane shiru yayi yana tunani dayaga tunanin nan bawata mafita dazata bashi sai ya karisa hawa gadon kawai ya kwanta ya ɗauki remote ya rage gudun AC yayi shiru kamar mai tunani yana fuskantar sama har barchi ɓarawo ya ɗaukesa Diyana kuwa tana fita tayi bangarensu basallama kawai tafaɗa ɗakinsu zaune tasamu zahra a kan gado zahra naganinta tamike tana " faɗin diyana lfy kika Jima allah dai yasa yaya Aryan bai bugekiba"guntun tsaki diyana taja san nan tace eh bai bugeniba" Alhadulillah zahra tace san nan takoma ta kwanta " itama diyana kayan jikinta tachire tasa na barchi ta haugado tana faɗin hmmmm wato hiyana kam barchinta ma tayi koh " to me zata zauna tamiki barchita zatayimana chewar zahra " diyana bata sake magana ba saima juyawa datayi tana fuskantar yamma har barchi ya ɗauketa Misalin karfe 4 na asuba gaba ɗaya family sun haɗu suna sahur ban da don " Aryan ya dubi diyana yace ke jeki kawomin coffee " diyana na kokarin mikewa " aunty amarya ta dakamata tsawa ke yizamanki bazata kawoba kuma daga yau nahana maganar coffee idan kannenka maza bazasu kawoma ba to kahakura da sha " shiru palon yayi babu wanda ya tanka diyana kuwa tsayuwa tayi tarasa maganar wazata bi, idan taje takawo coffee aunty amarya zata hukuntata, idankuma bata kawoba yaya Aryan zai hukuntata kawai sai tafasa ihu " gabaɗaya jamaa'ar palon suka ɗago suna kallonta " a nitse Aryan yace kukan ya isa zokiyi zamanki kyale coffee ɗin " ai tunbai gama maganaba ta zauna abunta takuma yi shiru " dogon tsaki fahad yaja san nan yace darabon wlh nizan babballa yarinyar nan yanzu dan iskanchi me aka.... bai karisa baganarba sakamakon mugun kallon da Aryan ya wurgamasa " aunty amarya kuwa mike tayi tana faɗin kai idan kagama kazo ɗaki inada magana da kai tayi maganar tana nuna Aryan san nan ta fice " dogon tsaki aiman yaja san nan shima yamike yana faɗin dole nabar kasar nan gobe yayi waje " mai marbata kam ido kawai yake binsu dashi " Ummi tace ba akaiwa prince a'binchinsaba'fa " Ammi tace to su tashi sukai masa mana " fahad yamike yana faɗin barinaje na kaimasa san nan yayi waje Mikewa aryan yayi zaiyi waje " Mai martaba yace inazaka " alwala zanje nayi Aryan yabashi amsa " ok idan mundawo masallahchin kasameni a ɗaki chewar mai marbata " ok kawai Aryan ya amsa dashi san nan yayi waje " mai martaba ma mikewa yayi yana faɗin to yakamata kuje kuyi alwala dan sauran 20 mnt afara kiran Sallah yana gama faɗin haka yanufi ɗakinsa " mikewa sukayi da ɗai ɗai sukabar palon Misalin karfe 9 zaune take a chikin class nasu uncle nasu yashigo yana tambayat wacece fateema abubakar saraki " da sauri zahra tace nine" oh to kifito zakuje duba uncle nakune bai da lfy kowani class zamu ɗauki mutun ɗaya " to kawai zahra tace san nan ta ɗauki jakarta tafito sukayi waje da uncle nasu yan mata 7 tasamu tsaye a wajen tare suka jera har wajen motar makarantar suka shiga da gudu motar tabar makarantar " suna tafiyane Zahra ke tambayar yanmatan wani uncle ne bai da lfy Sukache mata wlh suma basu saniba " shiru zahra tayi batasake maganaba har suka isa gidan uncle ɗin driver na parking suka fito uncle Aminu yamusu jagora zuwa chikin gida ga mamakinta saitaga uncle Omar nefa nan tafa tunanin wai ba jiya suka rabu lfy'ba kodai accident yayine ga kafarsa duk bandeji gashi har goshinsa, tayi nisa chikin tunanin sai taji muryan uncle Omar yana faɗin fateema har dake a kazo " eh uncle inawuni yajiki zahra tabashi amsa " lfy fateema jiki da sauki " to allah yakara sauki chewar Zahra gaba ɗaya suka amsa da amin san nan suka mike suka masa sallama yana musu godiya har suka fice sukaje sukashiga motar makarantar ta maidasu Misalin karfe 5 na yamma zahra hiyana diyana amrat lamat suna zaune a palon Ammi suna kallo " hiyana tace lamrat kije kikawomin fura da nono a palon mai martaba dan na freig ɗin Ammi yakare " hararar wasa Zahra tawa hiyana tana faɗin yanzu sai'kisha furar a gabanmu bazakiji kunyaba idan wani yashigo yaga baki a'zumifa " murmushi kaɗan hiyana tayi amma saida ɗimple nata ya lotsa tace aa aunty zahra bafa a nan zansha ba ɗaki zantafi mana " Zahra zatayi magana " diyana tarigata dachewa to ina ruwan wani dake inbaki azumin ma ina ruwansu nifa wlh inniche koh har tsakar gida zanje inachin chingom " baki buɗe Zahra da hiyana ke kallon diyana itakam ko ajikinta dan batamasan abun datake faɗinba kawai duk maganar dayazo bakinta take faɗi " lamrat kuwa mikewa tayi tafita tanufi palon mai martaba " daukoh fura biyu tayi da nono roba 1 san nan ta ɗauki kwarya yajuye nonon a chiki tajefa furar a chiki kwaryan san nan tasa ludayi ta dauka tafito tanufi part din Ammi " daga nesa yusuf ke kallanta tana tafiya a nitse chikin kwanchiyar hankala sai murnushi yake " tazo dai dai zata shiga ɓan garen Ammi tayi karo da haidar nono yazube masa ajiki " wani wawan mari ya sakar mata a kumatu " wani ƙara tafasa ta kwasa aguje tai chikin gidan kai tsaye palo Ammi tanufa " shikuma haidar yanaganin ta tafi yaja doguwar tsaki yajuya zai wuche part nasu kamar daga sama yaji saukar mari shima, a razane ya ɗago kai, " ido huɗu sukayi da Yusuf fuskar nan tamkar an aikomasa da mutu a kausashe yace metamaka kamareta eh " murya narawa haidar yace kayi hakuri yaya yusuf wlh raina ne yabachi " shoot up wai kubaku da tausayine eh yanzu kowani kagani zai mareta bazaka hanashiba to wlh idan kasake gigin taɓa yarin yar nan sai ranka ya ɓachi wuche kabani waje chewar yusuf " jiki ba kwari haidar yawuche " yusuf kuwa yabi bayan lamrat Da sallama yashigo balan kwanche kan kafar hiyana yasameta sai kuka take " a nitse yace my baby taso kizo " aiko tanajin muryansa tamike da gudu tanufeshi hannu yabuɗe mata tafaɗa kirjinsa tana kuka kasa kasa " hannu yasa yaɗago habarta kasa kasa yafara magana ya isa haka kukan kinji goge hawayenki yayi maganar tare da ɗan sakinta kana yazaro hand'kee daga aljihunsa yamiƙa mata " hannu tasa ta amshi hand Kee ɗin tagoge hawayenta" shikuma yarikoh hannunta suka fiche daga palon " Su zahra dai baki bude suke kallan yaya Yusuf har ya fice rike da hiyana " mikewa Zahra tayi tana faɗin lokachin shirya kayan buɗa baki yayi tayi gaba su hiyanama suka mike sukabi bayanta yusuf kuwa suna fita shida lamrat sukayi bangaren Ummi " da sallama suka shiga palon " Ummi dake zaune kan kujera mai zaman mutun biyu ta amsa da waalaikassalam, shigowa chiki sukayi yana rike da hannunta " Ummi naganinsu tafara murmushi tana faɗin waya taɓomini lamra'ta Naga alamar tayi kuka " murmushi yusuf yayi kana yace babu kowa shagwaɓa chekawai " Ummi tace to taso kizo kusa dani " da sauri lamrat ta mike takoma kusa da Ummi " yusuf zaiyi magana sai aka kirasa a waya mikewa yayi yace Ummi inazuwa yayi waje. To a kwana a tashi babu wuya awajen allah yau jirginsu mai martaba yatashi zuwa Umrah gaba ɗaya yan gidan suntafi sauran yammatan Ammi kawai suma dan ba abasu hutun makaranta bane shiyasa dagasu sai masu aiki aka bari a gidan sai security dakuma wasu daga chikin sojojin yaya prince da yaya Aryan da yaya yusuf "yauma kamar kullun shirinsu sukayi tsab nazuwa school suka fito harabar gidan nantake drivers ɗin su, sukazo da gudu suka buɗe musu motochin suna shiga suma drivers ɗin suka shiga dagudu suka tada motochin suka bar gidan gudu suke da motochin sosai chikin ƙanƙannin lokachi suka isa school ɗin, suna parking su hiyana suka fito suka nufi wajen dasuke zama kafin a shiga class " drivers kuma suka juya kan motochin suka koma gida " misalin karfe 9 na safe bayan antashi break zaune suke sunata hirarsu awajen game na makarantar kamar daga sama sukaji jabir yana faɗin "hiyana taso muje, chikin tsiwa diyana tace wlh yaukam babu inda zataje Exam fa akeyi bata gama rufe bakiba taga jabir yaɗaga hannu a fusache zai.. more comments an share *💫STAR LADY💫* 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 13 14 15* Tana ganin jabir ya ɗaga hannun zai mareta tafasa kara tafaɗi kasa tana birgima kamar mai aljanu " bashiri jabir ya jabirki ya tsaya yana kallo ikon allah " da sauri su hiyana sukayi kanta suna kiran sunanta " chikin tsawa diyana ke magana ni basunana diyanaba ni sunana bilkisu, ha,ha,ha ta kwashe da dariya " a tsorace Zahra ke faɗin munshiga uku yaukam me kuma yasamu diyana " hiyana kam ko ajikinta dan tasan iskanchin diyana yawuche hakan " chikin tsawa diyana tace kai jabir zo nan ai nafaɗamaka daman niche zanyi magananin'ka " jabir najin haka ya kwasa aguje yabar wajen " Zahra kam tagama tsorata baya baya tafara jaa tana salati " hiyana lamrat amrat kuwa ko ajikinsu saboda sunsan halinta daman " diyana naganin jabir ya gudu tamike tana faɗin nizakawa iskanchi wlh nafika iyawa muzuba mugani ae kai karamin ɗan iskane " a sukwane Zahra tamike tana kallon ikon allah " mekuma kuke kallona haka chewar diyana tayi maganar tana kokarin mikewa, bayan tamike tsaye ta dubi su hiyana tace sai kutashi mutafi class ae tun da ɗan iskan ya gudu, hanyar class nasu tanufa abunta tafiya take hankali kwanche, hartakai kusa da class nasu saikuma ta juyo yadda tabarsu haka tajuyo ta gansu ko motsi basuyiba Sun zuba mata ido " murguɗa baki tayi kana tace kuchigaba dazama allah yasa yadawo yasameku nikam kunga shigana class tana gama faɗin haka tasa kai tawuche chikin class nasu abunta Hiyana ta mike taje ta dafa Zahra tafara magana Aunty Zahra naga kin tsorata to wlh indai diyana che kaɗanma kika gani dan wlh abun dayafi wan nan zata aikata " dogon nunfashi zahra taja haɗe da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya kana tace yanzu hiyana kina nufin kichemin ba aljanubane sukayi magana yanzu diyana che, kuma yanzu diyaya ita ta iya zama ta shirya wan nan wasan kwai kwayon " shakka babu Aunty zahra duk abun da kika gani shiryashi diyana tayi ba gaskiya bane chewar hiyana " shiru Zahra tayi tana tunanin itafa lamarin diyana yafara bata tsoro tayi nisa chikin tunani taji, lamrat ta taɓata tana faɗin Aunty Zahra muje dan idan kika biyewa Aunty diyana wlh yau bazaki shiga class ba jiki ba kwari Zahra tafara tafiya tana faɗin yanzu idan jabir yaganefa " wan nankuma matsalarsu, che shida diyana tunda ita tamasa chewar hiyana " lamrat kuwa chewa tayi wlh ninasan ko jabir yagane Aunty diyana zata nemawa kanta mafita " ajiyar zuchiya Zahra ta sauke san nan tace to shike nan allah ya karemu gaba ɗaya tayi maganar tana kokarin shiga class nasu sai anjima sukawa juna hiyana ma tawuche nasu class ɗin suma su lamrat kowache tawuche class nasu Karfe 3 na rana anbuga bell na tashi gaba ɗaya ɗalibai sun fito suma su hiyana sun haɗe kansu suka nufi wajen dasuke tsayawa sunajiran drivers nasu, suna tsaye suna yar hirarsu sai ga faria ma da fara'a suka gaisa da hiyana dakuma diyana lamrat da amrat kuma suka gaisheta ta amsa da fara'a " daga bayansu sukaji an daka musu tsawa, a na faɗin ke nizakiwa karyan aljanu koh to wlh yau sai kin gommace da'baki zo duniyar bama da sauri gaba ɗayansu suka juya " diyana zatayi magana sukaji jiniyar motochin ɗaukansu " hiyana na ganin motochin ɗaukar'su, batasan lokachin datache alhamdulliah ba " Zahra kuwa tun motochin basu gama parking ba ta zura a guje tabuɗe kofar motar tashiga tana sauke ajiyar zuchiya " lamrat da amrat ma motar'su suka nufa da sauri sukabar hiyana da diyana tsaye awajen " jabir naganin motochin'su yaju yabar wajen yana faɗin zamu haɗu gobene wlh zakisani inna rikeki " diyana naganin jabir ya tafi ta murguɗa baki tana faɗin kadaɗe baka dau matakiba wlh ɗan rainin wayyo zanyi maganinkane allah yakaimu goben kagani nidakai wazaiyi winner " baki buɗe hiyana ke kallan diyana tana tunani a chikin zuchiyarta wai diyana kam bata da tsorone a rayuwarta " tayi nisa chikin tunaninta tajiyo muryan diyana na faɗin to kekuma me yatsayar dake inbazaki zoba saimu tafi mubarki da jabir ɗin " mamakine yakama hiyana wai yaushe diyana ta barwajen nan jiki ba kwari tanufi motar drivers ɗin na tsaye suna kallonsu sunasan tambayatsu lfy amma suna tsoro dan hakan bata shafi aikinsuba " hiyana nashiga motar suma drivers ɗin suka koma chikin motar suka tayar da' gudu sukabar makarantar. Yau kwana biyar ke nan datafiyar su mai martaba Umrah SAUDIA Misalin karfe 10 na dare Aryan Aiman yusuf Ahmad Khalid suna zaune a palon hotel ɗin da suka sauka hirasuke gaba ɗayansu ban da Aryan daya zauna shiru kamar bashi a ɗakin " Khalid ne ya ɗan taba shi " a ɗan firgiche ya ɗago ash eyes ɗin nan nasa yana kallan khalid " lfy meke damun ka gaba ɗaya naga kamar mood naka ya chanza chewar Khalid " iska mai zafi Aryan ya fuszar daga bakinsa kafin yasoma magana babu komai kawai inatunanin intashi inje induba prince ne naga wunin yau shiru banji motsinsaba " satar kallan yusuf Khalid yayi san nan yace ok to kaje kadubashi mana " mikewa Aryan yayi yanufi staircase ɗin ya haura sama " murmushi Yusuf yayi yana kallan Khalid " harara Aiman ke wugawa yusuf tare da faɗin me kuke kullawa " shima Yusuf yadawo masa da harara yana faɗin mekuma zamu kulla " tsaki Aiman yaja san nan yamike yana faɗin zakusani dai kubi a hankali dankuwa idan ta kwaɓe muku kunsan sauran " kallan sama da kasa Khalid yawa Aiman san nan yaja tsaki yace. To kayi rashin sa'a nine babba ba kaine babba a kainaba dazaka tsaya kana faɗamin zanchen banza ni wuche kabani waje hai " tsaki Aiman yaja san nan ya wuche yanufi staircase ɗin " dawo da kallansa Khalid yayi kan Ahmad dake zaune ya zuba musu ido to kaima mekake jira dabaka'wuche kabi husainin nakaba " dariya Ahmad yayi san nan yace gulma natsaya jimana ai yau munraba gari da husainin nawa dannikam sainaji gulmar " Khalid bai sake maganaba sai daima yachiro wayarsa yafara neman layin Zahra " wayar nafara ringing yamike yana chewa Yusuf kasameni a ɗaki san nan yawuche " mikewa Yusuf ɗinma yayi ya kyale Ahmad awajen yanufi staircase ɗin shima kai tsaye ɗakin Khalid yanufa da sallama yashiga zaune yasamu Khalid yana waya da zahra, hannu kawai Yusuf yasa ya amshi wayar kana yasa akunnensa yana jiyo hayaniyar, kannen nasu " ina my baby abunda Yusuf yace da zahra ke nan " da sauri zahra tace gatanan tamikawa lamrat wayar " hello yaya Yusuf ina wuni " lunshe ido Yusuf yayi san nan yabuɗe yana faɗin lfy my baby ya school " alhamdulillah lamrat tabashi amsa " shiru yaɗanyi kafin yafurta tsarabar me kikeso inkawo miki " babu komai yaya Yusuf Allah dai yadawo daku lfy shine fatanmu chewar lamrat " bakaramin daɗi Yusuf yajiba azuchiyarsa yafa tunanin yarinya karama da hankalin manya yana chikin tunani yajiyo muryarta tana faɗin allah yaya Yusuf kewarka nake sosai da sosai " sake lunshe ido Yusuf yayi yana murnushi farinchiki kasa kasa yace my baby nima nayi missed naki sosaifa " a shagwabe tace to yaushe zaku dawo " Yusuf zaiyi magana Khalid ya amshi wayar yana faɗin inyamaka zafi kasaya mata nata wayar yayi maganar tare da mikewa yanufi waje " murnushi Yusuf yayi san nan yafurta nice idea yana gama faɗin haka ya haye gadan Khalid yayi kwanchiyarsa Khalid kuwa yana fita kai tsaye ɗakin Aryan yanufa da sallama Khalid yashiga Aryan baya ɗakin dan haka khalid yafito yanufi ɗakin DON da sallama yashiga zaune yasamesu kan kadon, suna fuskantar juna da alama magana mai muhim'manchi suke " jin sallamar Khalid yasa dukkansu suka juyo suna kallansa " ƙarisa shiga chikin ɗakin Khalid yayi shima ya haye gadan ya zauna a nutse yafara magana Aryan wai meke damun kane naga gaba ɗaya yau ka chanza ne gashi ka ɗan rame kamar baka da lfy chewar Khalid " daga green eyes nashi sama DON yayi kamar mai kallan wani abu kamar kuma mai tunani " zuba mishi ido Aryan da Khalid sukayi suna kallansa " jimkaɗan ya sauke kansa tare da furzar da iska daga bakinsa ya tsare Aryan da ido sosai yake kallansa " nantake Aryan ya mike kamar mara gaskiya yana kokarin sauka daga gadon kamar daga sama yaji muryan DON yana faɗin me kake ɓoyemin ashe akoi abunda bai kamata nasaniba a dangane da kai, kodai matsayina bai kai bane " jin maganar DON yasa Aryan saurin juyowa yana kallansu shiru yaɗanyi kafin nan yace. Taya kake tunanin akoi abun da zan boyemaka dangane dani kai'nefa ni kuma nine kai SO bawani abun boye boye a tsakaninmu wlh kawai bana jin daɗine ni kaina bansan meke damuna ba kwata kwata nakasa samun nitsuwa " shin akoi wani abu mai mahim manchin daka rabu dashine dazaisa kakasa nitsuwa DON yajefo ma Aryan tambayar bazata " aa nikuma ina dawani abu mai muhim'manchi dayawuche kune ai kune kawai masu muhim'manchi a rayuwata " Khalid dai ido kawai yake binsu dashi yadda suke maganar burgesa suke DON akoi kokolwa sosai akoi basira Aryan kuwa akoi wayau sosai shiyasa haɗin nasu yake bada chitta " barchi nakeji kaina chiwo yake min zanje na kwanta chewar Aryan yayi maganar tare da juyawa yachigaba da tafiya har yakai bakin kofa sai yaji muryan DON yana faɗin idanma baka faɗamin yanzuba nasan dole gaba zanji ai " shiru kawai Aryan yayi bai tankaba saima kara sauri dayayi yabar ɗakin Dawo da kallansa DON yayi kan Khalid yana faɗin akoi abun dake damun ɗan uwana tabbas ba lfy yakeba " murmushi kaɗan Khalid yayi a zuchiyarsa kuwa yace baridai ya ɗan latsa DON yaji yazasu kare ajiyar zuchiya ya sauke san nan yadubi DON yace kasani kodai yafaɗa soyayyane " a zafafafe DON yace what ? hauka yakene kataɓa ganin yana magana da watane ma NO hakan ma bazai yuwuba " mamakine yakama Khalid ganin daga maganar mace DON ya sauya kamar bashiba " nantake ya kara ɗaure fuskar nan kamar baisan me dariyaba Khalid yayi nisa chikin tunani muryan DON takatse masa tunani " Khalid i said get out " kallon DON Khalid yake da mamaki ba musu ya sauka daga gadan dan yasan halin DON yanzu idan yace zai biye masa sai abun yakai'su ga ɓachin rai " fitowa Khalid yayi daga ɗakin DON kai tsaye yanufi ɗakin Aryan Da sallama yashiga zaune yasamu Aryan a tsakiyar gado " ba karamin mamaki Khalid yayiba ganinsa zaune karisawa chikin ɗakin yayi ya zauna a bakin gadon " sai lokachin Aryan ya juyo yana kallansa " lfy bakayi barchiba aryan Khalid yajefo masa tambaya " iska mai zafi ya furzar daga bakinsa calmly yafara magana nasaba da shan coffee kafin nayi barchine Khalid dazun nayi order coffee sun kawomin amma ɗan ɗanon bai minba kwata kwata na gida nake buƙata shiyasama kaga nakasa barchi " hannu Khalid yasa a aljihun wandansa ya ɗauki wayarsa yafara kiran layin zahra dan kuwa yanzu yagane matsalar Aryan " bugu ɗaya Zahra ta ɗaga tana faɗin yaya Khalid ɗazun muna hira ka gudu " yanzu me kuke bakuyi barchiba Khalid yajefo mata tambaya " karatu mukayi amma yanzu zamu kwanta ai tabashi amsa " ok ina diyana " gata nan inbatane chewar Zahra " eh bata yayi maganar tare da mayar da wayar a H-free " ansar wayar diyana tayi chikin voice kamar mai jin barchi tafa magana yaya Khalid shine baka nemeniba tun ɗazun inajin kana magana dasu zahra inasu Ammi " suna lfy allah sarki na mantane amma ai gashi yanzu na nemeki Koh " yauwa yaya Khalid daman inasan in'tambayeka chewar diyana " ok tambayi " wai a chan makkan wake kaiwa yaya Aryan coffee " jin tambayar nata yasa Khalid ɗago ido yana kallan Aryan shima Aryan ɗin shiyake kallo " dawo da kallansa Khalid yayi kan wayar san nan yace bari nabawa yaya Aryan ɗin sai ki tambayesa Koh bai jira amsar taba yamikawa Aryan wayan " ba musu yasa hannu ya karɓi wayar yana sauke ajiyar zuchiya " Khalid na mika masa wayar ya mike yace kuyi magana inazuwa yana gama faɗin hakan yafiche daga dakin da sauri yana murmushi Calmly Aryan yafara magana hello " ina wuni yaya Aryan chewar diyana " wani murmushi Aryan yayi kafin tace lfy y school " alhadulillah tabashi amsa " good yace saikuma sukayi shiru dukkansu " chankuma sai diyana tace yaya Aryan wayake kawo maka coffee a makkan " murmushi ya ɗanyi kafin ya burta babu kowa " yanzu ke nan bakashan coffee ɗin " eh bana sha yabata amsa a takaice " Allah sarki da ina nan dana rinƙa kawoma ai " Aryan baimasan san da dariya ta kubche masaba dan yadda ta furta Allah sarki bakaramin dariya tabashiba amma sai ya danne dariyar yace ashe kinaso na bansaniba ashe kina tausayina " aa bana sonka inadai tausayinka chewar diyana " to meyasa bakisona " shiru ta ɗanyi san nan tace kai'ma ai bakasona ne shiyasa nima bansanka " to wayace maki ni banasonki " Allah yaya Aryan basai anfaɗaminba ni da kaina nasani baka sona dan inkana sona bazakache zaka harbeni da bindiga namutu kowa yahutaba " shiru yayi yana tunanin sai yanzu yagane kuskurensa namata barazana da hakan shi yamata chikin wasa itakuma ashe tarike a matsayin gaske yayi nisa chikin tunani sai yaji tana faɗin yaya Aryan sai da safe su zahrafa har sunyi barchi sun kyaleni " ok kawai yace da ita san nan ya katse kiran ya ajiye wayar a gefe ya kwanta bajimawa barchi tayi awon gaba dashi Lokachin da Khalid yadawo ɗakin dan karɓar wayarsa yasamu aryan yayi barchi murmushi yayi a'fili yafurta ai daman ninasan meyahanaka barchi kai da kanka kake neman kashe kanka anfaɗa maka SO wasane ganin Aryan yana ɗan motsi yasa Khalid ɗaukan wayarsa da sauri yayi waje yana murmushi Washe gari dawuri suka tashi sukayi shirin zuwa school kamar yadda suka saba haka suka fito yauma kai tsaye wajen motochinsu suka nufa da gudu drivers ɗin suka karaso wajen budemusu motochin drivers ɗin sukayi Su diyana Suka shiga suna shiga drivers ɗin ma suka shiga da gudun gaske suka tada motochin suka bar gidan gudu suke sosai chikin kan kanin lokachi suka isa school ɗin awajen dasuka saba parking sukayi yauma fitowa su hiyana sukayi suka jera zuwa wajen tsayuwa suyi hira kafin a shiga class " drivers kuma suka shiga motochin suka juya suka koma gd Tsayuwa sukayi kamar dai jiya Suna hirar'su daga bayansu sukaji andaƙa musu tsawa " ke zonan ni jiyazakiwa karayan aljanukoh to wlh sai kinyabawa aya Zakinta dan yau saina babbalaki a school ɗin nan " gaba ɗayansu suka juya ganin jabir yasa Zahra ta kwasa da gudu abunta tayi hanyar class nasu " diyana kuwa tsayuwa tayi kamar mai tunani ta harɗe hannu a kirji babu ko alamar tsoro a tattare da ita " hiyana kuwa juyowa tai ta dubi' su lamrat kasa kasa tace musu kuje class " a tare suka juya suka nufi class " jabir ganin alamar diyana ko tsorata batayi ba dajin maganar da yayi yasa ya nufeta gadan gadan ya duncle hannu zai kai mata naushi da sauri...✍️✍️ More comments an share pls 🙏 *💫STAR LADY💫* 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Episode 14 A fusace jabair yanufi diyana, tana tsaye ko motsi batayiba kuma babu alamar tsoro ko kaɗa a face nata " hannu Jabir ya ɗaga zai'kaiwa diyana bugu " da sauri hiyana tarike hannun nasa " a zafafe Yajuyo yaga waye yarike masa hannu, ganin hiyana che yasa ya watsa mata harara yana faɗin sakeni " ita ma rai a bace tache wlh bazan sakekaba kafara buguna tukun nan kafin kabugi diyana " fisge hannunsa yayi yasake ɗaga hannu zai mari diyana " da sauri hiyana tashiga tsakanin' su tana faɗin diyana kiwuche class naku " diyana dake tsaye babu alamar tsoro a face ɗin ta tace babu inda zanje hiyana sai dai duk abun da zai'mana yamana tare " ganin haka yasa jabir yajuya yabar wajen dan kuwa bazai iya bugun hiyana ba dan yana sonta itakuma bazata taɓa barin abugi diyana ba " suna ganin jabir yatafi suka rungumi juna " diyana nafaɗin wlh sauran kaɗan nayi fitsari a wandona dan tsoro, dayanzu jabir yabugeni da wan nan katakon hannun nasa ai nashi uku " dariya hiyana tayi sosai san nan tace wlh ba kyaji diyana ae nima nakusa fitsarin saboda tsoro kawai dagewa nayi dan bazan iya ganin ya sauke wan nan jibgegen hannun nasa a jikinkiba " dariya sukayi gaba ɗayansu san nan suka saki juna suka reke hannun'su chikin na juna suka nufi class, KASAR SAUDIA Tsaye yake gaban mirrow yana gyara gashin kansa sanye yake chikin wandon jeans Navy Blue da White t-shirt, bakaramin kyau kayan suka masaba sosai ya gyara gashin kan nan nasa ya tara ya ɗaure ta baya, yasake ɗaukan turare yafeshe jikinsa,ga sajen nan nasa kwanche a kan face nashi kamar wani balaɓe wayarsa ya ɗauka yafito wajen kai tsaye palon kasa yanufa, zaune yasamu yan uwan nasa gaba ɗayansu har dasu haidar, kallan DON yayi yafara magana " zan fita inasan inje wani wajen " da mamaki DON ya ɗago green eyes nashi yana kallan Aryan ya mai maita maganar zai fita inasan inje wani waje shiru yayi kamar mai tunani " Aryan dai ido yazuba masa kawai yana kallan'sa " zarginafa yafara tabbata a kanka Aryan chewar DON " murmushi kaɗan Aryan yayi san nan yace au daman zargina kake ke nan " yap zuchiyata na zargin wani abu " matsowa Aryan yayi kusa da DON sosai san nan yafara magana karkabar zuchiyarka tana raya maka wani abu a kaina kasan dai wlh babu wani abun dazanyi batare da saninkaba yanzunma kasawu zanje kuma nasan bazuwa zakaiba konache muje, shiyasa banche mujeba nayi shirina na zuwa nikaɗai " dogon numfashi DON yaja san nan ya jinjina kai yana faɗin ok to shike nan nayarda ba komai Allah ya tsare a dawo lfy yayi maganar yana kokarin mikewa kai tsaye stairs ɗin yanufa " binshi da ido Aryan yayi har yakurewa ganinsa san nan ya dawo da kallansa kansu Khalid " a nitse yache na wuche " adawo lfy suka masa gaba ɗayansu " san nan face yana amsawa da Amin Mikewa Khalid yayi yana faɗin Yusuf muje Koh " mikewa Yusuf ɗinma yayi zasu wuche waje sukaji Ahmad na faɗin wlh akoi abun da kuke shiryawa, wani harara Khalid ya wurgawa Ahmad batare da sunyi magana ba suka nufi hayar fita palon " kallan Aiman Ahmad yayi yana faɗin tabbas yaya Yusuf da yaya Khalid suna shirya wani abun " mikewa Aiman yayi yanufi staircase ɗin yana faɗin zanyi binchike a kansu ae zan samusu ido sosai yanzu " mikewa Ahmad ma yayi yabi bayan Aiman " dogon tsaki fahad yaja san nan yace wlh yaya Ahmad da Yaya Aiman kunchika gulma ni barima naje na gaida su ammi yayi maganar yana kokarin mikewa " haidar da umar suna ganin fitar fahad suka kwashe da dariya kamar abun haɗin baki sai dasukayi mai isarsu, tukun nan suka tsagaita " kasan me haidar da alama fa akoi dirama a gd nan wlh chewar umar " jijjina kai haidar yayi yana faɗi babbama kuwa, amma naga alamar yau yaya Aryan nachikin farinchiki sosai bakamar jiyaba " kai dai tashi muje mu gaidasu Abba inmunje ɗaki makarisa magana chewar umar a tare suka mike sukayi waje, Mai martaba Ammi Ummi Aunty amarya zaune suke a nasu palon suna hira "Fahad yashigo da sallama" amsa masa sallamar sukayi yashigo chiki ya zauna saman sofa ya fara gaida iyayen nasu " da fara'a suka masa " Ummi ta dubi mai martaba tace ranka yadaɗe wai yabatun komawar yaran nan bakin aikinsune " shiru Abba ya ɗanyi kafin yace bayan zuba sai bayan naɗin sarauta " eh hakanma yayi chewar Ammi " aa baiyibakam gaskiya sukoma wajen aikinsu chewar Aunty amarya " jinjina kai mai martaba yayi yana faɗi aa aini ba zaɓinku nanemaba bare kufara musu hukunchina kawai nayanke sai anyi naɗin sarauta " calmly Fahad yafara magana Abba inasan zuwa Us " da sauri Ammi ta ɗago tana kallansa zatayi magana mai martaba yarigata dachewa sai kayi aure tukun nan dan inbakiyi aureba bazaka sake fita Nigeria ba " baƙaramin daɗi Ammi tajiba jin amsar mai martaba " Fahad kuwa a razane yace Abba Aure fa kace " eh aure a kache auren wani mugun abune Ummi tabashi amsa rai a bace " bahaka bane Ummi bawai auren ne mugun abuba taya zanyi aure su DON basuyiba " dogon numfashi mai martaba yaja san nan yace ae suma a nayin naɗin sarauta, zansa su sufito da mata dan ya isheni ganinku haka " dariya Fahad ya kwashe dashi yana faɗin wayyo duniya wayaga DON da mata chab to wai suda ko yanmata basu taɓayiba ai na zasu samo matar " Ammi tace kai banfa san iskanchi kasani ne dasu kake fitane " ae Ammi infaɗamiki duk wanda yasan yaya Aryan yaya Prince yaya Yusuf yaya Khalid yaya Aiman yaya Ahmad yasan basuda budurwa kuma basu taba chewa ko chikin wasa sunasan wataba suda ko kalloma mace bata ishesuba " tashi kafita mana a ɗaki chewar Ammi " fahad zai sake magana sai sukaji sallamar Haidar da umar " Abba yace yauwa kuzo nan kuma daga yanzu kuje kufara neman matar aure dan wlh bayan naɗin sarauta duk aurar daku zanyi na huta " ɗaure fuska haidar yayi san nan yajuya yanufi hanyar fita yana faɗin inazuwa " salati Aunty amarya tayi kana tace yanzu maganar auren ne tasa kajuya kafasa shigowa koh haidar " haidar dai baibi ta kansuba yayi waje da sauri " da sauri umar ma yajuya yabi bayansa " mikewa Ummi tayi tana faɗin kai jama'a zama bai gammuba wayan nan yaran sai na danganasu da ɗakin kaba barima naje nafara musu addua tun da sassafen nan yara saikache wadda aljana ta aura, " Mikewa Ammi tayi tace muje tare wlh sai mun haɗa da sallar darema dan abun nasu yafara wuche hankali " mai martaba ma yamike yana faɗin muje tare dan nima naga alamar sai na haɗa da tawa adduar " a tare suka nufi waje Aunty amarya kuwa tamike tanufi ɗaki ta haye gado ta kwanta " baki buɗe fahad ke kallansu Abba har suka fice afili yace wai muza'awa tsayuwar dare harma da danganamu da kaba yanzu mai mukayi hmmmm baridai naje nafaɗawa DON halin da ake chiki yamike ya fito ya haye lifter yakoma sama Da sallama yashiga ɗakin don kwachi yasameshi a kan makekiyar gadon sa yana latsa waya karisawa chikin ɗakin fahad yayi ya haye gadon ɗago kai DON yayi yana kallansa " kwaɓe fuska fahad yayi kamar wadda ya taka kashi " lfy kazo kana bata rai DON ya tambaya " daman kamar jira Fahad yake a tambayesa nan take yafara faɗawa DON abun da yafaru a ɗakinsu Ummi yanzu " dogon tsaki DON yaja yana faɗin to suyi tsayuwar asubama ba na dareba ni dallah tashi kabani waje na daukama wani abinne nine za'achewa na kawo mata aure niɗin never wlh babu aure a tsarin rayuwata " da karfin guiwar fahad yamike yafito dan shi a tunaninsa DON zai watsa maganar auren KANO STATE NIGERIA Misalin karfe 4 na yamma suna zaune a palon Ammi hiyana na karatun qur'ani diyana na game a wayar Zahra " Zahra kuma tana gyarawa amrat gashi " lamrat kuma tana Assessment na English da a kabasu a school kawai sukaji diran motochi gidan jiniya kakeji ta ko ina ya karaɗe gidan " diyana tamike tana faɗin kodai su Abba ne suka dawo " aa basu bane chewar zahra " hiyana zatayi magana " Zahra tace kutsaya kutsaya naji kamar busan gidan sarautane hakan nanufin Aunty maryam ne tazo tab " da sauri Hiyana ta ɗago tana kallan Zahra wacece Aunty Maryam hiyana ta tambaya tana kallon Zahra " babban yarinyar Aunty amaryan che chewar Zahra " tab wlh tun danaji yarinyar Aunty amarya che nasan muguwache irinsu yaya Aryan chewar diyana " baki buɗe hiyana ke kallanta san nan tace ke diyana nikam taushe zakiyi hankaline haka a kachemiki ita muguwace " da sauri zahra tace aa hiyana diyanafa batayi karyaba tabbas aunty maryam muguwace nabugawa ma a jarida " lamrat tace to Aunty Zahra to daman ina Aunty maryam ɗin take " tayi aure ne a gombe kinsan Aunty amarya yar sarkin gombe ne to yayan Aunty amarya shine yake rike da mulki yanzu yana da babban ɗa mai suna Mahmud to Mahmud ɗin ne mijin Aunty maryam shiyasa kukaji karan irin busar da akewa Abba idan zai fita ta ko ina ai mijin Aunty maryam ɗin shine yarima mai jiran gado " to Aunty Zahra me tazoyi gidan nan yanzu chewar diyana " itakam hiyana baki bude take kallan diyana tana tunani mutun da gidansu amma diyana ke tambayar me yakawota " murmushi Zahra tayi san nan tace ai daman kowani sallah suna zuwa ammafa sai anyi sallah da kwana ɗaya suke zuwa " to ai yanzu Sallah sauran kwana 10 meyasa tazo chewar diyana " Zahra zatayi magana hiyana tarigata dacewa zaki iya zuwa ki tambayeta ai meyasa tazo " mikewa Zahra tayi tana faɗin kuzo muje mumata sannu dazu kartace munajin zuwanta mun shareta " mikewa sukayi gaba ɗayansu suka bi bayan zahra Kai tsaye bangaren Aunty amarya suka nufa da sallama suka shiga wasu yan mata guda 3 suka samu da alama kuyangun Aunty maryam ne " yanmatan suna ganin su Zahra suka fara gaidasu " lfy kawai Zahra ta amsa musu dashi san nan kai tsaye ta wuche tanufi wani ɗaki " su hiyana suka rufa mata baya " sallama zahra tayi a bakin kofar kusan 5 mnt tukun nan a ka amsa tare da izinin shigowa " diyana kam sotake kawai taga wan nan Aunty Maryam ɗin " shiga chiki sukayi gaba ɗayansu zaune a gefen gado suka samu Aunty Maryam dukawa kasa zahra tayi tace sannu dazuwa Aunty Maryam ya hanya " ganin Zahra ta duƙa yasa hiyana da lamrat da amrat suma suka ɗuƙa " diyana kuwa tana tsaye " ɗago kai Aunty Maryam tayi tana kallansu itama kamanninta ɗaya da Aiman sosai " bata amsa sannu da Zahra tamataba sai daima tsawar data dagawasu diyana ke kuma wacece, wasu kazamai'ne Zahra kika kawomin ɗaki " murya na rawa Zahra tafara magana yan uwa na ne yayan kawuna.." a fusache Aunty Maryam tace get out of my room " da sauri Zahra tamike tarike hannun amrat tana faɗin kuzo muje, mikewa hiyana da lamrat ma sukayi suka nufi kofar fita, har sunkai kofa sai kuka juyo sukaga diyana a saye bata ko motsaba " diyana kizo mutafi mana " firgigit diyana tayi alamar dai tunani tashiga maganarsu che tadawo da ita daga duniyar tunani datashiga juyawa tayi tanufesu tana faɗin dan kinsamu munzo kaisheki zakiwani che mufita to wlh badan Zahra bama bazuwa zanyiba " what ? Ke dan uban ki zo nan chewar Aunty Maryam " ba musu diyana ta juya takoma wajen Aunty Maryam ɗin " dago ido Aunty Maryam tayi ta kalli su zahra ai tunkan tayi magana Zahra taja amrat sukayi waje hiyana da lamrat suka rufa musu baya " dawo da kallanta kan diyana tayi from head to toe take kallan diyana, wayarta ta ɗauka ta danna kira jim kaɗan a ka daga kiran " kushigo iya abun datache ke nan ta katse kiran ta ajiye wayar " jim kaɗan saika wayan nan ƴanmatan dasuke palo zaune dazun sun shigo har ƙasa suka duƙa suna faɗin rankiya'daɗe kamu " chikin izza danuna isa Aunty Maryam tafara magana kumike ku bugammin yarinyar nan " diyana najin hakan ta watsa a guje tayi waje sukuma yan matan sukabi bayanta " Ajiyar zuchiya Aunty Maryam ta sauke san nan tace ai ko ban tambayaba nasan kune Aunty amarya ke bani lbr kuma danku nazo gidan nan ubanku zakuchi wlh sai kungudu da kafarku kafinsu Abba su dawo Diyana kuwa tana fita kai tsaye wajen security tanufa da gudu kai tsaye bayan shahram tanufa ta ɓuya yan matan na isowa suma tsaya chirkoh chirkoh " shahram da bajin hausa yakeba sai tambayar diyana yake what happened itakuwa diyana ba wani turanchin kirki takejiba " ganin yammatan suna kokarin kama diyana yasa shahram ɗaga musu hannu kana yachiro wayarsa yafara neman layin ogansa " tsayuwa yan matan sukayi shiru sunasan zuwa sukama diyana subuga dan inbasu bugetaba Aunty Maryam zata hukuntasu gashi sukuma suna tsoron sojojin nan ga Shahram fuskarsa babu annuri " shahram kuwa kiran layin Aryan yashiga yi wayar tanata ringing har sai da takusa tsinkewa tukun nan Aryan yayi picking call ɗin " a nitse shahram yafara masa bayanin abun dake faruwa chikin harshen turanchi " give har the phone abun da Aryan yache kawai " da sauri Shahram yamikawa diyana wayar, hannu tasa ta amshi wayar tamanna a kunne tana faɗin hello " ajiyar zuchiya Aryan ya sauke yana faɗin ae daman nasan ke'che dan duk gidan nan ba mai neman faɗa sai ke meya haɗaki dasu , suwaye nema " murya na rawa tace wlh yaya Aryan babu abun dana musu kawai dan munje gaishe da Aunty Maryam ne sai tace wai mu kazamaine mufita mata a ɗaki shine nukuma nace dan tayi sa'a ma.... Bata karisa maganarba Aryan ya dakatar da ita dachewa ya isa haka bawa shahram wayar mika masa wayar diyana tayi bata san me suka tattau naba sai dai taji Shahram yace let's go madam " gaba tayi yabi bayanta sukazo suka wuche yammatan " da sauri yammatan suka juya zasubi bayansu shahram ya dakamusu tsawa bashiri suka tsaya, har bangaren Ammi shahram ya kai diyana san nan yajuya yakoma bakin aikinsa " yan matan kuwa jiki na bari suka juya suka koma inda suka fito chike da zullumin hukunchin da Aunty Maryam zata musu dan basu bugi diyana ba da sallama suka Shiga ɗaki waya suka samu Aunty Maryam keyi duƙawa sukayi gaba ɗayansu a kan guiwowinsu suna jiran hukunchi " bayan tagama wayarne ta ajiye wayar a gefenta afilli take faɗin bazanyi jayayya da kaiba Aryan amma kuma a chikin ruwan sanyi zan dafa yaran nan, dankuwa Aunty amarya bata sonsu suna sata baƙin chiki nikuma duk abun da zaisa Aunty amarya baƙin chiki bana sonshi, kuma dole na kawar mata dashi shiru ta ɗanyi san nan tadubi yanmatan tace kutashi kutafi , " mamakine yaka masu mikewa sukayi suka bar ɗakin suka koma palo suka zauna A bangaren diyana kuwa shahram na shigar ta ita ɓangaren Ammi ta kwasa da gudu tayi chikin palo kai tsaye ɗakinsu tanufa ba ko sallama tashige " Zahra na ganinta tamike tana faɗin bata bugeki bakoh diyana " dariya diyana tayi san nan tashiga basu lbr abun dayafaru " ajiyar zuchiya hiyana ta sauke san nan tace kai Allah yayiwa yaya Aryan albarka kekuma sai ki kiyaye bakinki " shiru diyana taɗanyi kamar mai tunani " Zahra ta dafata tana faɗin to tunanin me kuma kike diyana " dariya diyana tai san nan tache ina tunanin yau wache rana yaya Aryan yayi abun arziki " tsaki hiyana taja san nan tace ni kunga tafiyata lokachin shirya abun ɓuɗa baki yayi tana kaiwa nan tafice " mikewa su lamrat sukayi gaba ɗayansu s Yanzu wasan zai fara k Pls more comments an share *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 15* Bayan sungama shiryawa kamsu abubuwar dasuke buƙata na buɗa baki nan take masu aikima suka fara shigo da kulolin abinchi suna jerawa a kan table ɗin komawa ɗaki sukayi ɗaya bayan ɗaya sukayi wanka suka ɗauro alwalla hiyana diyana Zahra dogayen riguna na material sukasa maroon colour " lamrat da amrat kuwa riga da sket na atamfa suka sa kai tsaye palon mai martaba suka nufa danyin buɗa baki da sallam suka shiga suka wuche kai tsaye kan table zama sukayi suna jiran time yachika a kira sallah " shiru suka zauna kowa da tunanin dayake " diyana che ta katse musu shirun dachewa Aunty Zahra sai narinƙa jin gidan ba ɗaɗi wlh saboda ba kowa ki kalla kan table ɗin nanfa da chika muke muna chin abinchi amma yanzu saura mukaɗai kai gaskiya na kosa su Abba sudawo " Zahra zatayi magana saitaji an daƙa musu tsawa daga bakin kofar shigowa " da sauri suka ɗago kai suna bin bakin kofar da kallo " Auntyn Maryam suka gani tsaye fuskar nan babu annuri ko kaɗan nan take jikin Zahra yafara ɓari dan tasan halin Aunty Maryam sarai " diyana kam kawar da idon ta tayi tachigaba da abun datake kamar bata san da wata Aunty maryam awajen ba "a nitse chikin sanyin murya hiyana tafara magana ina wuni Aunty Maryam " wani mugun kallo Aunty Maryam ta wurgawa hiyana batare da ta amsa gaisuwarba chikin tsawa tafara magama uban waya baku izin kurinƙa zuwa nan kuchi abinchi inachewa Aisha itace yar uwar ku a gidan nan " shiru sukayi basu che ko kalaba " Aunty Maryam tachigaba dachewa to tunda wajen Aisha kukazo ku tsaya a iya ɓangarenta idan nasake ganinku a wani ɓangare na gidan nan, ba bangaren Aisha ba wlh sai na babballa yarinya kuzo kuficemin daga nan ko nashiga na muku mugun duka " tunkan takai karshen maganarta suka mike gefenta sukabi zasu wuche " hannu tasa ta damkoh wuyar rigar diyana tana faɗin ke ki buɗe kunnenki ki saurare ni da kyau daga yau bawanda zai sake share bangaren Aunty amarya keche zaki rinƙa yi har nabar gidan nan, ke bama shara kawaiba wankin kanana kayana wankin toilet mopping da yimini tausa kinajina bakinche ke bakida kunyaba to wlh zan gyara miki zama " diyana binta kawai take da ido batace komaiba tayi shiru " su Zahra kuwa wuchewa bangaren Ammi sukayi jiki ba kwari " hannu Aunty Maryam tasa ta tsolewa diyana ido tana faɗin shegen ido kamar na mayu ai kedaga ganinkuma dangin mayune shiyasa aka faɗamin kun lashe zuchiyar kowa na gidan nan to nikam nafi karfinku " hannu diyana tasa tana goge idonta tana hawaye zafi idon yake mata sosai " sakin rigar nata Aunty Maryam tayi san nan tace yanzun nan kije ki wanke toilet's dasuke bangaren Aunty amarya dukka san nan ki shiryamin abinchin buɗa baki " ba musu diyana tanufi bangaren Aunty amarya tana hawaye Aunty Maryam kuwa ta wuche chikin ɗakin mai martaba Abangaren su Zahra kuwa palon Ammi suka koma suka zauna a kan sofa nan take Zahra tafara hawaye " hiyana tamike ta dawo kusa da ita tana faɗin lfy Aunty Zahra kike hawayen " chikin kuka Zahra tace diyana nakewa kuka wlh dan nasan tun da Aunty Maryam ta tsai da ita wani muguntar zata shirya mata " kiyishiru Aunty Zahra ninasan duk abunda Aunty Maryam zatawa diyana bazai kai kaso ɗaya chikin goma na wadda inna tamana ba dan haka ki daina damuwa ba irin muguntar da'bamuganiba chewar hiyana " mikewa Zahra tayi tana faɗin kuzo muje muyi buɗa baki gashi chan ana kiran sallah ba musu suka nufi kichin na Ammi " ruwa ko wannensu yafara sha san nan sukachi dabino " zahra tace ku zauna a palo kujirani bari naje palon mai martaba ba ɗaukoh mana abinchinmu " inkinje Aunty Maryam bazata bugekiba chewar hiyana " eh bazata bugeniba ai duk dokar datake kafawa ku take kafawa baniba nikam ai bata isa tahanani yawo a gidan babana ba tana gama faɗin haka yanufi hanyar fita . KASAR SAUDIA ✈️ Gaba ɗayansu suna chikin masallahchin a nan sukayi buɗa baki bayan sungama sunyi sallane suka zauna hira " Ammi ta dubi Ummi tace Maryam fa tazo " yaushe tazo chewar Ummi " yau tazo Mai martaba yabasu amsa " ya akayi wan nan karon tazo dawuri chewar Ummi " tsaki Aunty amarya taka san nan tace oh bakisan tazo daman koh to tazo kuma bayadda zakuyi da ita " mikewa DON yayi zai bar wajen " Aryan yace jirani muje tare, tare ya faɗin hakan yana mikewa tare suka jera suka nufi hotel ɗinsu " mai martaba yama Ammi magana da fillanchi Mikewa tayi tana faɗin Ummi muje Koh, mikewa Ummi'n tayi dan tasan mai Martaba ne ya umarchi Ammi dasu tafi ɗaki dan baisan hayani kuma baisan subiyewa Aunty amarya " Khalid Aiman Ahmad suma suka mike a tare sukabi bayan DON da Aryan " dawo da kallansa mai martaba yayi kan haidar da umar dake zaune basu tashiba, to me kuke jira, ai tun bai karasa magana'ba suka mike suka bar wajen " dawo da kallansa kan Aunty amarya daketa chika tana batsewa yayi a nitse yafara magana wai meyasa Hajara bakyasan zaman lfy'ne eh meyasa kullun ke kike tada husuma a chikinkune tunfa kina amarya kike irin wan nan hali wadda kikazo kusamuma baki kyaletaba haka wadda tazo tasamekima " zatayi magana ya ɗaga mata hannu banasan inji komai daga gareki kawai abun danakeso karnasake jin wata fitina tatashi ," ke ko kunyar ƴa'ƴanku ba kyaji kitashi muje mu kwanta yaƙarisa maganar yana kokarin mekewa hanyar ɗakinsu yanufa itama tamike tabi bayan'sa tanata chika tana batsewa NIGERIA ✈️ Har wajen karfe 9 na dare diyana ta dawo ɓangarensu da kyar take tafiya saboda yinwa ko buɗa baki batayiba ko sallama babu ta shiga ɗakinsu " tasamu su Zahra har sunyi wanka sunyi shirin barchi "Zahra na ganinta ta mike tana faɗin sannu diyana san nan tayi waje da sauri " zama bakin gado tayi ta ɗago blue eyes nata dasuka sauya izuwa ja saboda yinwa da gajiya, tana kallan hiyana dake tsaye tana mata kallan karin bayani takeso " diyana zatafara magana saiga Zahra ta dawo hannunta ɗauke da plate ɗin abinchi da cup mai ɗauke da tea mikawa diyana tai nantake ta karɓa tafara chi " zama sukayi kusa da ita shiru itakuwa sai ɗura abinchi take hannu baka hannu kwarya Wayar Zahra tasoma ringing da sauri amrat dake rike da wayar tamiƙa mata my lovely bro ne yabayyana a kan screen ɗin wayar da sauri Zahra tayi picking call ɗin tare dasa wayar a H-free tana faɗin hello yaya khalid " wani dogon numfashi Khalid yaja tare da sauke ajiyar zuchiya kana yace my lovely sister ykk ya makaranta " muna lfy makaranta alhamdulillah Zahra zata sake magana taji " diyana takwache wayar tana faɗin yaya Khalid ina yaya Aryan dan Allah inasan inyi magana dashine " baki buɗe'su Zahra ke kallanta " Khalid kuwa chewa yayi ai daman dan ke nakira shima magana yakesanyi dake " yauwa to bashi,"miƙawa Aryan dake zaune kusa dashi wayar Khalid yayi " ansa Aryan yayi yasa a kunnensa yana faɗin hello " yauwa yaya Aryan ina wuni " lfy lau y school " khalid kuwa miƙewa yayi yana faɗin inazuwa hannunsa Aryan yakama yamai'dashi ya zauna yana harararsa " yaya Aryan wlh yau wan nan Aunty Maryam ɗin takusan kasheni chewar diyana " a zafafe Aryan yace what ? bana rabakuba mekuma yasake kai ki wajenta " turo baki tayi kamar tana gabansa tafara bashi lbr abun daya faru daga farko harkarshe " shiru yaɗanyi yana tunani daman yasan za'ayi hakan tunda yaji Aunty Maryam tazo ba lokachin zuwansuba yasan da dalili yayi nisa chikin tunani " muryan ta ta katse masa tunanin dacewa " yaya Aryan dan Allah kudawo kaga idan kun dawo Abba bazai bari tarinƙa buguna ba " karki damu saura kwana 10 mu dawo kuma I next week Aunty farida zatazo domin tarbarmu idan Aunty farida tana nan bazata bari a muku komaiba, amma duk dahaka zanmata magana " to shike nan sai dasafe " murmushi kaɗan yaɗanyi kafin yace bakyasan hira danine kikechemin sai da safe " khalid dake zaune kusa dashi ya ɗago a sukwane yana kallansa fisge hannunsa yayi daga rikon da Aryan yamasa yamike yana faɗin idan kagama hirar, kasameni a ɗaki kaga tafiyata " harara Aryan ya wurga'masa " khalid bai bita kansaba yayi waje Diyana kuwa dariya tai san nan tace to ai abinchi nake chi nifa yanzu nake buɗabaki " shiru yayi zuchiyarsa tana masa zafi sosai yafara tunanin matakin daya kamata ya ɗauka wan nan wani irin zalunchi'ne yarinya tayi azumin san nan kijib'ga mata wan nan uban aiki kuma ki hanata buɗa baki yanzu kusan karfe 10 nadare wai batayi buɗa bakiba, dole na ɗau mataki " jin yayi shirune yasa diyana cewa yaya Aryan kodai kayi barchine " aa banyiba kawai ina ɗan tunanine " to shike nan sai anjima bari nagama chin abin china " ok kichi a hankali dai kuma banda chin fruits dayawa dan inchikin'ki yafara chiwo kinga bamunan bare namiki allura " dariya tayi san nan tace to bazan chiba " ok kawai yace san nan ya katse kiran ya ajiye wayar a gefe ya dafe kansa yana tunani " dayaga dai tunanin ba wata mafita, sai yaike ya nufi kan katafaren gadansa ya konta yajawo wayarsa yafara latsawa Bayan diyana tagama chin abinchinta tamike tanufi toilet wanka tayi tafito daure da towel kayan barchi tasa doguwar riga mai siririn hannu yar shafal mara nauyi kwanche ta iske su Zahra sunata yar hirarsu, dayake yanzu su amrat ma sun dawo ɗakinsu, saboda suna tsoro tunda ba kowa a gidan sai suka haɗu suka chure waje guda Hayewa samar gadon nasu tayi itama tana faɗin Aunty Zahra kunna mana kallo " to kawai Zahra tace tare da dauko wayarta dake gefenta ta shiga gallery tana kokarin neman film sai taga kira yashigo " da sauri tayi picking call ɗin tana faɗin yaya Khalid bakayi barchiba " eh banyi barchiba ya'za'ayi nayi barchi bamuyi wayaba " Zahra zatayi magana sukaji an banko kofar ɗakin nasu da karfi gaske " zubur suka mike gaba ɗayansu har sai da wayar Zahra tafaɗi kasa dan tsorata dasukayi " a zafafe Aunty Maryam ta shigo chikin ɗaki kai tsaye wajen diyana tanufa damkoh wuyarta tayi tafara bugunta ta ko ina " diyana tafara ihu " nizaki haɗa faɗa da ɗan uwana koh to wlh yau sai na kasheki, tun danake dashi baitaba kirana a wayaba amma yau saboda'ke sau biyu yana kirana bugunta Aunty Maryam keyi tana surutai " diyana kuwa sai ihu take " hiyana naganin Aunty Maryam na kokarin kashe diyana da gaske ta kwasa a guje tayi wajensu tana kokarin kwache diyana a hannunta " hankaɗe ta Aunty Maryam tayi da karfi ta tafi ta bugu da bango nantake kanta yafashe " ihu mai karfi Zahra tabuga tayi kan hiyana tana kiran su nanta " lamrat da amrat kuwa sai kuka suke " duk da raunin da hiyana taji bai hanata sake mikewa a zafafe tayi kan Aunty Maryam tana faɗin karki kashemin ƴar uwa dan allah " wani bugu Aunty Maryam tasake kaiwa hiyana a baki " kukan kura hiyana tayi a fusace ta damki wuyar Aunty Maryam ta baya " bashiri tasaki wuyar diyana ta juyo ta damki hiyana tashiga bugu " da gudu Zahra tazo ta duƙa takama kafar Aunty Maryam tana rokonta " dan allah Aunty Maryam kiyi hakuri ki kyalesu wlh marayune basu da uwa basu.. Zahra bata karisa ba taji saukar mari a faskar ta a zafafe Aunty Maryam tace. Kifita a ɗakin nan zahra'u kokuma na haɗa dake " mikewa Zahra tayi tana kuka takama hannun amrat da lamrat tace muje " kwache hannunta lamrat tayi tayi gun Aunty Maryam da gudu tana faɗin dan allah ki kyalemin yan uwana haka " kafa Aunty Maryam tasa ta amɓare lamrat tafaɗi kasa tana kuka " da kyar diyana tamike tana ɗingisa kafa ta karisa wajen ta duka gaban Aunty Maryam tace ninamiki laifi basuba kiyiwa Allah kisakemin yar uwata ni ki kasheni inkinaso " juyowa tayi ta damki wuyar diyana ta damkoh hiyana ta haɗe kansu ta buga da karfin gaske wani kara suka sake a tare " Zahra da amrat dake tsaye a bakin kofa da gudu suka dawo chikin ɗakin " Aunty Maryam kuwa duk da hakan bata kyalesuba sake damkar gashin kan diyana tai tana janta a kasa har zuwa wajen mirrow tasa hannu kan mirrow ta dauki wani kwalbar turaren humra zata buga mata ke nan taji anche STOP chikin tsawa da sauri ta ɗago kai idanunta suka sauka akan...✍️✍️✍️ More comments an share pls 🙏 *💫STAR LADY💫*27* 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 16* Idanta ya sauka, a kan shahram dake tsaye fuskar nan tamkar an aiko masa da mutuwa babu alamar wasa a tattare dashi " sakin diyana, tayi tana mai da nunfashi " karisa shigowa ɗakin yayi yana faɗin get out yayi maganar yana nuna Aunty Maryam " kallan raini ta tsaya take masa daga sama har katsa dogon tsaki taja, tanunashi da ɗan ya tsa tace kai karamin marakunya ni kake chewa nafita to kashirya karɓan hukunchi " shikam Shahram ko ajikinsa, dan daman bajin hausa yakeba bare yaji me tache, sai ma kallan Zahra dayayi yace all of U follow me yana gama faɗin hakan yajuya ya koma bakin kofa ya tsaya " wuchewa Zahra tayi taje ta taimakawa diyana tamike " Aunty Maryam na tsaye suka raɓa gefenta suka wuche, tanasan ta damkoh diyana tachi gaba da bugu kuma tana tsoron yadda taga fuskar Shahram ba wasa hakan yasa ta fiche a ɗakin a fusache " Shahram ganin sun mike sun nufosa yasa yayi waje, suka bi bayansa bai tsaye wajen motochin gidan suka nufa da kansa ya buɗe musu marfin family car suka shiga gaba ɗayansu " shima shiga yayi yaja motar da gudun gaske nan take security dake tsaron gate suka wangale masa gate ɗin " dagudu ya danna hanchin motar yayi waje doguwar titi yamiƙa dasu gudu yake sosai chikin ƙanƙannin lokachi suka isa wani katafaren asibitin DON dake kan titin zoo road " suna parking ya fito yabuɗe musu motar bayan sun fito yayi gaba suƙa bishi a baya " diyana daker take ɗinkisa kafa " hiyana kuwa goshi sai jini yake, gaba ɗaya jinin ya wanke mata face " kai tsaye office ɗin baban dr yanufa " security dake tsaye a bakin office ɗin suna ganin Shahram suka shiga sara masa kamar sunsan juna buɗe musu kofar office ɗin sukayi suka shiga " babban dr naganin Shahram yamike yana miƙa masa hannu, miƙa masa hannu Shahram ma yayi suka gaisa san nan yakora mara bayani a kansu diyana " da sauri dr peter ya ɗauki waya yakira nursing " nursing na shigowa dr peter yabata umar a kan ta tafi dasu diyana tabasu gado gashi nan zuwa yadubasu " har ɗakin da a ka kaisu sai da Shahram ya bisu sai da ya tabbatar sun fara samun kulawar Dr san nan yafito ya nufi motarsu yatayar yanufi gd A bangaren Aunty Maryam kuwa tana komawa ɗaki ta ɗau'wayarta tafara kiran layin Aryan dan taji ko shiya aiko Shahram amma ba'a ɗagaba sai data kira miss call 10 amma ba'a ɗagaba san nan ta hakura ta ajiyewayar tana ta surutai wlh Aryan kazo gaɓar da bazan kyalekaba, ina ruwanka dan nabuge yaran nan toma waya faɗamaka ina bugunsu dole na binchiko ta ina kasamu lbr, haka dai take ta surutun'ta Yadda akayi Aryan yasamu lbr Aunty Maryam na bugunsu diyana har ya'turo Shahram Lokachin da Khalid ke magana da Zahra yaji tayi shiru sai hello, hello kawai yake amma ba amsa har zai katse kirankuma sai yaji ihu, nantake hankalinsa yatashi yamike yanajin yadda Aunty Maryam ke bugunsu, da sauri yanufi ɗakin Aryan rike da wayarsa yana zuwa yamikawa Aryan wayar " muryan Aunty Maryam sukaji tana faɗin nizaki haɗa faɗa da ɗan uwana," bai taɓa kirana a wayaba amma yau yakirani har sau 2 saboda ke " a fusace Aryan yayi wurgi da wayar Khalid yamike, nan take fuskarsa ta Sauya idon nan suka chanza sukayi jawur dasu kamar an watsa barkono, wayarsa ya ɗaukoh sai huchi yake kiran layin Aunty Maryam ɗin yafarayi Amma shiru shiru har 3 time rai a ɓache yayi wurgi da wayar, yanufi hanyar fita " da sauri Khalid yarikesa dan ya lura baya chikin hayyachen'sa inazakaje Aryan chewar Khalid " Nigeria zanje mana " dariyane sabo kuɓchewa Khalid amma sai yadanne yace ai kokatafi yanzu ba yanzu zaka isaba kafin kaje kuma duk abun da zai faru yarigada yafaru, yanzu dai kakira wani daga chikin security nan suje su kashe wutar, ai tun Khalid bai kai karshen magana ba "Aryan yanufi wayarsa da sauri ya ɗaukoh yafara kiran layin Shahram, " Shahram nayin picking call ɗin " Aryan yabashi umarnin yaje ka dakatar da Aunty Maryam daga bugun su diyana datake san nan ya ɗaukesu ya kaisu asibiti, yana gama faɗin haka ya katse kiran ya zauna a bakin gado ya dafe kai Kusa dashi Khalid yazo ya zauna ya sa hannu ya dafa kafaɗarsa zaiyi magana ke nan sukaji sallamar DON Kallonsu DON yake sosai kamar mai nazarin wani abu a fiskokinsu wuchewa yayi ya zauna a bakin gadon " calmly yafara magana me yake damunka Aryan wan nan shine tambaya ta karshe da zanmaka idan baƙa faɗaminba kasan sauran " kakalo murmushi dole Aryan yayi yana faɗin wai meyasa kakesan saka wani tunanin banza a zuchiyar kane, nifa nafaɗama kwanan nan ina yawan fama da chiwon kaine amma bari namaka mai kankat wlh Allah nikam bawani abun dake damuna, kawai jinake tamkar a takure nake banajin daɗin ƙasar nan narasa meke min daɗin banda haka wlh babu wani abun " jinjina kai kawai DON yayi batare dayache komaiba, dan yasan iya gaskiya ke nan Aryan yafaɗa masa dan bayadda za'ayi Aryan yayi rantsuwa a kan karya kuma tabbas zai iya shedan Aryan a ko ina baya faɗin maganar da ba hakaba, to amma tabbas yana da damuwar da shi da kansa baisan da itaba " ganin DON yayi nshirune yasa gaba ɗayansu suka dawo kusa dashi, dafa kafaɗarsa Aryan yayi yana faɗin baka yarda da magana ta bane " juyo green eyes ɗinsa yayi kan face ɗin Aryan tare da ɗanyin murmushi gefen fuska nayarda mana na yarda da duk abun da kafaɗa domin baƙa taba yimini karyaba matsalar ɗaya a nan shine tabbas akoi abun da kedamunka wanda kai da kanka bakasan meneneba " zuba musu ido khalid yayi yana tunani a chikin ransa gaskiyane DON kachi su nanka Safras indai wajen basirane kai karshene ba abanza mai marbata ya dage sai kai za abawa sarauta'ba, yayi nisa chikin tunani sai yaji Aryan nataɓasa firgigit yayi ya ɗago yana kallonsu duk sun zuba masa ido " lfy Khalid kodai kaima kana da damuwane DON yajefo masa tambaya " aa bani da damuwar komai nikam kawai tunanin meke damuna ɗan uwana nake " nifa babu abun dake damuna na faɗa muku " DON zaiyi magana wayarsa tafara ringing hannu yasa chikin aljihunsa ya fitar da wayar, sunan Sadiq yagani ta bayyana a kan screen ɗin wayar dogon tsaki yaja tare da jefar da wayar a kan gado " da sauri Khalid yasa hannu ya ɗauki wayar yana duba wanene yakira DON yake jan tsaki haka ganin sunan Sadiq yayi a kan screen ɗin bai yi mamakiba, dan DON yaki ɗaukar wayar Sadiq dan kuwa Sadiq yayi aure " murmushi yayi yana kokarin picking na call ɗin kiran tayanke chire pin na wayar yayi dayake yasan pin na wayoyinsu dan ba abun dasuke ɓuyewa juna Kiran layin Sadiq ɗin yafarayi wayar nafara ringing Sadiq yayi picking call ɗin yana faɗin yau wace rana nayi sa'a an ɗauki wayata " dariya Khalid yayi san nan yace ai kasan shikam bazai ɗauki wayarkaba " my Khalid ykk " lfu lau ya amarya suhaima " first dai yanzu albishirinka " da sauri Khalid yace goro " my baby ta haifamin baby boy yanzun nan daman shi nakira nafaɗa muku " wow my man inatayaka murna bari nabawa Aryan ma yatayaka murna " Khalid bai jira amsar Sadiq ba yamiƙawa Aryan wayar " satar kallan DON Aryan yayi yaga bama su yake kalloba yasa hannu ya'karɓi wayar yawa Sadiq congrat san nan yace ga DON nan, kuma da gangan yayiwa DON ɗin haka dan yasan idan shi yamiƙawa DON wayar tofa dole zaikarɓa kuma gaskiya yanasan DON yataya Sadiq murna kodan halakchin da Sadiq ɗin yamusu, yanzu matarsa na aihuwa tun bai sanar da kowaba yafara sanar musu, aiko basaso dole zasu danne sumasa congrat " karbar wayar DON yayi badan yasoba kawai dan bazai iya kwasale Aryan a idon kowa bane Congratulations inatayaka murna chewar DON " da murna Sadiq yace thanks ykk y gd " lfy yasu mom " alhamdulillah Sadiq yabashi amsa " ok kawai DON yace san nan ya katse kiran ya ɗago green eyes nashi yana kallonsu " zuba mishi ido Aryan da khalid sukayi sosai suna kallansa Khalid na mamakin hali irin na DON " kallon me kukemin haka " murmushi Khalid yayi san nan yace kyau kamana mana shiyasa muke kallanka " mikewa yayi yana faɗin to aiki yasameku kuda kukasanma me kyau yake nufi, yana gama faɗin hakan yayi waje " dariya Khalid yayi sosai san nan ya dubi Aryan yana faɗin wai gaji DON baisan me kyau ba kajimin iskachi " tsaki Aryan yaja yana faɗin kai ma kake biye masa ae, to daman inban da kai da neman magama ina DON yasan maka wani abu Wai shi kyau, ko kuma mara kyau ai shi inba Bom, bindiga, bullet,ba to bawani abun dayasani mai kyau " mikewa Khalid yayi yana faɗin good night anjima kakira Shahram kaji ya ake chiki " da sauri Aryan yafara lalubar wayarsa yana faɗin yanzu dai wani anjima kuma, wan nan ke nan Nigeria DON hospital Washe gari misalin karfe 8 dinaya na kwanche a gado da drip a hannu " hiyana ma kwanche a nata gadon ansamata bandeji a goshi " sai lamrat da amrat dake zaune gefen gadon hiyana, zahra kuma tana kan kujera plastic dake chikin ɗaki " shiru sukayi gaba ɗayansu na tsawon lokachi " sallama sukaji a bakin kofar ɗago kai sukayi gaba ɗayansu Shahram suka gani tsaye shida Dr Peter karisa shigowa chiki ɗakin sukayi suna tattaunawa " mikewa Zahra tayi daga kan kujerar ta koma gefen gadon diyana tana kana tacewa Shahram, uncle have a seat " thanks dear san nan ya zauna a kujerar " miƙamasa takardar magani Dr Peter yayi san nan ya juya yanufi waje " Shahram kuwa wayarsa ya ɗaukoh daga aljihun wandansa yafara kiran layin Aryan, har saida wayar takusa tsinkewa tukun nan a ka ɗaga Chikin girmamawa Shahram yafara magana hello sir good morning " morning how are U " am fine sir " where is she da sauri Shahram ya mikawa diyana wayar " hannu tasa ta amsa ta ƙara a kunne hello yaya Aryan ina kwana " lfy y jiki " da sauki ina Ammi dan Allah yaya Aryan kafaɗawa Ammi ta dawo dan Allah wlh tsoran Aunty Maryam nakeji, nikam Ammi tazo taje tasayar da shanun Bappa gaba ɗaya tasaya mana gida mukoma " shiru kawai Aryan yayi yana sauraron'ta har ta kai karshe " chikin sanyin murya yafara magana karki damu ae munkusa dawowa saura 9 days ne kawai kuma kinga nafaɗa miki Aunty farida zatazo next week idan Aunty farida na nan babu abun da Maryam zata muku, yanzuma bazan barku hakaba kinji bazata sake taɓakuba " to shike nan Amma pls yaya Aryan ka haɗani da Ammi da Abba mana " mezakiche musu idan na haɗaku " zanfaɗamusu abun da Aunty Maryam tamana " aa to bazan haɗakuba gaskiya " ayya yaya Aryan kayi hakuri ka haɗamu tunfa shakaranjiya da Ammi ta kiramu ta wayar Aunty Zahra bamu sake maganaba, jiyama ina wanka naji su hiyana na magana da ita, kafin nafito kuma sungama magana pls ka haɗani da ita takarisa maganar kamar zatayi kuka " to zan haɗaku amma saikin min alƙawarin bazaki faɗamusu komaiba gaisawa kawai zakuyi " da sauri tace eh namaka alƙawari wlh bazan faɗaba " ok to yanzu bawasu Zahra wayar bari naji yanasu jikin idan mungama magana sai na haɗaki dasu " to kawai tace san man tamiƙawa zahra wayar " karɓa Zahra tayi suka gaisa san nan tamiƙawa hiyana " ansa hiyana ma tayi suka gaisa ya tambayeta jikinsu tace da sauki san nan yace to tabawa diyana wayar, miƙamata wayar hiyana tayi " da sauri diyana ta ansa tana faɗin hello " idan ruwan da a'kasamiki yaƙare Shahram zai maidaku gd, dan na chanza shawara zan ƙira mijin Aunty farida na faɗamasa ya bar Aunty farida tazo goɓe kinji " to shike nan yaya Aryan amma kuma, kuyi sauri ku dawo dawuri tayi maganar a shagwaɓe " meyasa kikesan mu dawo dawuri kodai kina san ganina' ne " eh ba kai kaɗaiba dukkan kuma inasan ganinku, gd babu daɗi dabaku nan " shiru yaɗanyi kafin yace ok inshaa Allah munkusa dawowa ae " to Allah ya dawo daku lfy tana gama faɗin hakan bata jira amsar shiba tamiƙawa Shahram wayarsa " koda Shahram ya ansa wayar yasa a kunnensa, sai yajiyo Aryan na faɗin nima inakewarki my sister ina kewar coffee ɗinki mai daɗin nan" a sukwane Shahram ya miƙa mata wayar kallansa diyana ta tsaya take damamaki batare da ta ansa wayar'ba " mikewa Shahram yayi yazo har kusa da ita yasa mata wayar a kunne " muryan Aryan taji yana faɗin sister ba kyajinane " hannu tasa ta ansa wayar tana faɗin inajinka yaya Aryan "to ae naji inata magane kinyi shiru " eh dazun banji me kafaɗa'bane " ok to shike nan Shahram zai jira idan ruwan da a'ka ƙaramiki ya ƙare zai mai daku gida, nurse ɗaya zata biku tachigaba da kula daku " to yaya Aryan makaranta'fa " makaranta sai kunji sauri ba naji kun gama exam bama " laaa waya faɗamaka to " zuchiyata mana itace tafaɗamin " to zuchiyar'ka tafaɗi gaskiya mungama " to bazaku sake zuwaba sai ranar da za'ayi hutu yanzu kam ku huta kuyi jinyar jikinku " to ka haɗani dasu Ammi mana " sai da daddare idan kun koma zankira layin Zahra na haɗaku amma karki karya alƙawari'fa " to bazan karyaba " ok sai munyi waya anjima koh, yana gama faɗin hakan ya katse kiran " jin ya katse kiran yasa ta mikawa Shahram wayarsa, Sai 12 :45 a ka sallamesu daga asibiti hiyana dai ba a chire mata bandejin'ba, saboda sosai taji chiwo a goshinta dan har ɗinki 6 a kamata awajen " Shahram dakansa yabuɗe musu motan suka shiga tare da nurse ɗaya kai tsaye gd Shahram ya wuce dasu " yana parking yafito ya buɗemusu motar suka fito, daka gansu kaga wayanda suka sha wahala, har ɓangaren Ammi Shahram ya rakasu sai dayaga shigansu palo tukun nan yajuya yakoma bakin gate Suna'shiga ɗakin'su suka nufa wanka suka farayi ɗaya bayan ɗayan suka sanya dogayen riguna abaya baki " hiyana kam dakyar tayi wankan saboda zafin da kanta ke mata shiru suka zauna " jim kaɗan Zahra tamike tana faɗin ina wayata bari nakira masu aikin sukawo mana abinchi nanfa tashiga nemar wayar'ta, chan gefen drawer ta gano wayar, da sauri ta ɗauka ta duba taga wayar ta mutu ba charji jonata a charji tayi san nan ta kunnata tafara neman layin binta Bugu ɗaya binta ta ɗaga Zahra tabata umarni kan ta kawo musu abinchi " Chikin kankanin lokachi saiga binta tashigo da sallama, hannunta ɗauke da babban trey mai dauke da kulolin abinchi da plate a kai a tsakiyar ɗakin taajiye san nan ta gaidasu tafita " saukowa kasa zahra da diyana sukayi " Zahra ta dubi nurse ɗin tace kizo kichi abinchi sister, bamusu itama nurse ɗin ta saukoh " kuma kunajiran saina kirakune? Zahra tayi maganar tana kallansu lamrat " jiki ba kwari suka tsaukoh, " Zahra da kanta tayi sarving na kowa kallan, hiyana dake zaune tayi ke bazaki zo muchi'bane " Aunty Zahra nifa bazan iya chin komai"ba dan kaina chiwo yake min sosai " aa hiyana karmuyi haka dake kawai ki saukoh ki daure kichi ko kaɗanne " hiyana badan tasoba haka ta saukoh suka fara chin abinchin, jitake kamar magani takechi dan bakinta ba tes ko kaɗan " Bayan sungama chin abinchi ne nurse ta basu magunguna san nan suka haye gado " zahra a ita da hiyana a gadon'su, dayana da amrat da lamrat suma a gadon diyana " nurse nasu kuwa suka kaita ɗakin'su amrat, suna kwanchiya ba jimawa barchin wahala ya ɗaukesu SAUDIA Wayarsa ya ɗauka yafara neman layin Aunty farida ringing ɗaya ta ɗauka " hello my bro " na'am lovely Aunty ykk " lfy lau yasu Abba ya shirye shiryen dawowa " alhadulillah ina junior " yafita da baban'sa " ok Aunty farida daman ina san magana da'kene "ok to inajinka " sonake kije gd gobe " ae sai ranar Monday zantafi amma meyasa kakesan naje dawuri " Aryan zai sake magana idonsa suka sauka chikin green eyes wato DON tsaye yake a bakin kofar shigowa betroom ɗin, sanye yake da suite ash colour, bakaramin kyau yayi yatara gashin kansa ya ɗaure, fuskar nan tamkar an aiko masa da mutuwa ya harɗe hannu a kirji ya zubawa Aryan green eyes nan nashi " hello bro baka jinane " sorry lovely Aunty inajinki wlh hankalina yatafi wajen DON ne " ok to injinka meye dalilinka nacewa naje'gidan gobe " babu komai kawai dai inasan kijene " jinjina kai Aunty farida tai kana tace ok badamuwa zanyi magana da dadyn junior idan yadawo " ok kawai Aryan yace batare daya jira kozatace wani abuba ya katse kiran " dawo da kallansa yayi kan DON yafara magana to meya tsayar da kai kuma a bakin kofa " dogon numfashi DON yaja tare da sauke ajiyar zuchiya a hankali yafara takowa izuwa chikin ɗakin gefen gado ya zauna yana fuskantar Aryan " ayayin da Aryan ɗinma shiyake fuskanta shiru sukayi na ɗan lokachin suna kallan juna " DON ne ya katse musu shirun dacewa munyi magana da Aunty farida tace tafara magana da Abba a kan maganar sarauta amma kanaganin Abba zai chanza ra'ayi kuwa " gaskiya dakamar wuya Aryan yabashi amsa a takaice " mikewa yayi ya kwanta a gadon yana kallan Aryan ɗin batare dayace kalaba " Aryan kuwa dayaga kallanda DON yake masa kamar kallan tuhumane, sai yamiƙe yana faɗin bari na dubo khalid yanufi hanyar fita " meyasa kake guduna ne yanzu Aryan " chak Aryan ya tsaya kirjinsa na bugawa da karfi a hankali ya juyo idansa suka sauka chikin na DON dan kuwa ya tsaresa da ido sosai yake kallansa " meyasa zanrinƙa gudunka kuma " wan nan dai kai kasan dalilin amma dai ninasan ba haka kawaiba " nibawani gudunka danake yama za'ayi kace ina gudun kane bayan tare muke komai, har chin abinchi, wanka da barchine kawai ke rabamu, " ok to yanzu dakamike ina zaka, eh bawai bani da aikin yi banefa nabari nazo wajenka muyi hira amma ko kara bakaminba kamike wai barika dubo khalid Shiru Aryan yayi yana tunani kuma yagane kuskuren dayayi nacewa bari yadubo Khalid dan haka sai yajuya ya dawo chikin ɗakin kusa da DON ɗin yadawo ya zauna yana faɗin am sorry bro " jinjina kai kawai DON yayi batare dayayi maganaba " shiru sukayi gaba ɗayan'su kowa da abun dayake tunani YOLA NIGERIA ✈️ Zaune take a tsakar gida ta buga uban tagumi sai tunani take tayi nisa chikin tunaninta taji ana Sallama a kofar gd, amsa sallahar tayi san nan tamike ta ɗauko mayafi ta rufa a kanta tayi waje, tana fita tachi karo da bello " aa Bello kaine mai doka sallama haka to ya akayi " eh nine inna inawuni " lfy meyakawoka " daman goggon'su hiyanace wadda ta ɗaukesu ta aiko wani yazo yafaɗamin intattara dabbobin'su hiyana na haɗa da nawa narinka kula dasu bayan Sallah zasu zo " wani tsalle inna tabuga tana faɗin banga uban daya isa ya taɓa dabbobin nan ba wlh " to inna ae'ga yan sakon nan basu tafiba sai kifaɗamusu " juyawa inna tayi tana kallan inda bello ke nunawa, wasu sojoji taga guda 3 sanye da kaki, fuskar nan tasu babu alamar wasa aguje inna takwasa tayi chikin gida " juyawa bello yayi yanufi garken dabbobin yana faɗin muje " bin bayansa sojojin suka har zuwa wajen dabbobin " ƙirga dabbobin suka shigayi bayan sun gamane "bello yadubi sojan yace a nawa lissafin dukka dabbobin banda kaji, da zabbin, nan iya shanu, da raguna, da awaki, 1007 ne amma kufa nawa kuka samu a naku lissafin " ɗayan daga chikinsu yace 1005 nasamu dayanma yace 1005 " kai kumafa bello ya tambayi ɗayan da baiyi maganaba " amsata iri ɗayane danake 1007 shiru sukayi chankuma Bello yace to kozamu sake ƙirgawane " aa basai mun sakeba a barshi a lissafinka domin ina da tabbachin shine dai dai, dan kafimu iya ƙirga dabbobi, nasan kana kirga wayanda sukafi wan nan yawa to ni da kyarma na iya irgawa wlh sai rikiitani suke " murmushi kawai bello yayi san nan yace to muje wajen kajin nan kuma " no kaji da zabbi madam tace ka ɗauka bata buƙata " nan take fara'a ta bayyana a fiskar bello sai godiya yake zubawa har suka fito " sojojin sukaje suka shiga motar'su suka kama hanya " bello kuwa da sauri yajuya yanufi gd dan yafaɗawa innnar'sa abun dake faruwa KANO STATE Misalin karfe 4 hiyana ta farka daga barchi tana duba time da sauri tafa tashin'su Zahra dan ko sallar azhar basuyi'ba, koda suka tashi sai faman yamutsa fuska suke " hiyana naganin sun tashi tamike tanufi toilet danyin alwala zahra kuma wayarta tachiro daga charji ta kunna wutar screen ɗin nanfa tasamu miss call kusan 17 yaya Aryan 4 miss call, yaya Khalid 3 miss call, Ammi 3 miss call, mai Martaba 5 miss call, yaya Yusuf 2 miss call, " tunani tashiga'yi wazata fara kira saiga wata kiran tashigo tana dubawa taga yaya Aryan , da sauri tayi picking call ɗin tana faɗin hello yaya Aryan ina wuni " daga ɗayan ɓan garen Aryan yace lfy ykk yajikinku " da sauki barchi, mukayine shiyasa kakira bamu ɗagaba " ok ina sauran'suke " miƙawa diyana wayar Zahra tai" ta ansa taba faɗin wanene " idan kinsa a kunnenki ae zakiji koma wanene Zahra tabata amsa " kara wayar tayi a kunnen'ta tana faɗin hello " ya jikin naki " laaa yaya Aryan daman kaine jiki ba sauki gaskiya dan har yanzu zafi kaina da kirjina yakemin sosai " saura kaɗan ya kwashe da dariya amma sai ya danne yace to inshaa allah zai daina yimiki zafi kinji " diyana zata sake magana sukaji an turo kofar ɗakin nasu da farfi anshigo a razane suka ɗago ganin Aunty Maryam yasa diyana fasa...✍️ Pls more comments an share 🙏 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 17* Ganin Aunty Maryam yasa diyana ta fasa ihu tana faɗin, dan Allah Aunty Maryam kiyi hakuri karkisake bugu wlh yanzuma chiwo kaina kemin, " a zafafe Aryan yamike tsaye yana faɗin sister kibata wayar kinitsu" ina diyana batama jinsa ihu kawai take tana surutai " zama Aunty Maryam tazo tayi a gefen kadan nasu tana binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya " hiyana ma jin diyana tayi ihu tana faɗin kar Aunty Maryam tabugeta yasata tafito daga toilet da gudu, " Zahra ma mikewa tai tana kallan Aunty Maryam ɗin " da gudu nurse nasuma tafito daga nata ɗakin tashigo nasu, tsayuwa tai daga bakin kofa tana kallan'su " amrat da lamrat kuwa rungume juna sukayi suka rufe ido " sai magana Aryan keyi tacikin wayar amma shiru dan diyana tama chire wayar daga kunnen'ta " ina wanchan dan iskan ya kaiku jiya da'baku kwana a gidan nanba chikin tsawa tayi maganar " tsagaita kukan da take diyana tayi tunda taga Aunty Maryam ɗin bata fara bugunsuba, san nan murya na rawa tafara magana asibiti ya kaimu, " shiru Aryan yayi yana sauraron maganar tasu" waye jiya a chikinku yasanar da Aryan na bugeku" har suna haɗa baki wajen chewa wlh bani bace bani bace " shoothup idan baku kukagaya masaba taya akayi yasani " shiru sukayi gaba ɗayansu " ke tashi kije ki wanke toilet's ɗin bangaren Aunty amarya dukka san nan ki wankemin kana nan kayan dana chire ɗazun inkin gama ki wuche kitchin ki shiryamin abun buɗa baki tayi maganar tana nuna diyana " mikewa diyana tayi san nan ta'ajiye wayar Zahra dake hannunta, tanufi hanyar fita tana faɗin to " itama Aunty maryam ɗin mikewa tai tana hararar su hiyana tai waje " girgiza kai kawai Zahra tai tana hawaye " hiyana ta tako a hankali tazo ta zauna kusa da zahra tashiga rarrashinta " chikin ɗakin nurse ɗin nasu ta karisa shigowa itama ta zauna, suka fara sharewa Zahra hawaye " dan Zahra akoi saurin kuka " amrat da lamrat ma suka dawo kan gadon suka zauna " Shiru sukayi kusan 30 mnt " hiyana tana kokarin mikewa ke nan sai ga diyana tashigo ɗakin " da mamaki a fuskar Zahra ta mike lfy diyana kika dawo, kodai har kingama aikin ne, zahra ta tambaya murya na rawa " aa nidai kawai ina wankin toilet ne, saikuma Aunty Maryam ɗin tace nabari natafi ɗaki, shine nadawo " baki buɗe zahra tace kai to ya akayi tace kidawo, anya kinji metace ta kyau kuwa " eh mana Aunty Zahra naji wlh diyana tabata amsa " hiyana dake tsaye tace to saikutashi muyi sallah ae tunda kin dawo ga lokachi ya kure " mikewa sukayi baga ɗayansu har nurse nasun " diyana tashige toilet nasu" lamrat kuma tafito tanufi toilet na ɗakinsu " zahra kuma tanufi toilet na ɗakin Ammi " hiyana kuma ta ɗaukoh dadduma ta shinfida dan ita already tariga tayi alwala tun ɗazun " Washe gari misalin karfe 3 na yamma gaba ɗayansu suna zaune a ɗakinsu " hiyana dai karatun Al qur'ani mai girma take " diyana kuwa sarkin kallo, kallon film take a wayar Zahra, ita da lamrat " amrat kuwa tayi barchi abunta , Zahra na hira da nurse ɗinsu " sunyi nisa chikin abubuwar dasuke," sukaji diran motochi chikin gidan nan, take jiniyar motar yan sanda ya karaɗe ko ina na gidan " da sauri Zahra tamike tana faɗin Aunty farida oyoyo, zata nufi waje diyana tariketa tace Aunty Zahra ya akayi kikasan Aunty farida che idan kuma kikaje ba itabace Aunty Maryam che zata komafa " Aunty farida ne dan kuwa ita kaɗaice mai zuwa da kiniyar motar yan sanda, Aunty Maryam kuma da busar gidan sarauta take zuwa, ki gane bambanchin mana , Aunty Maryam ɗan sarki take aure, Aunty farida kuma ɗan tsohon gwamna kuma gwamna mai chi yanzu take aure, zahra na gama faɗin hakan tanufi waje da gudu " da sauri su diyana'ma sukabi bayanta amma banda hiyana da nurse nasu, dan hiyana bazata iya wani dogon tafiyaba saboda jiri datakeji , Aguje Zahra ta tafi tafaɗa jikin Aunty farida dake tsaye tana kokarin fidda kuɗi daga jakarta, bazato ba tsammani kawai taji Zahra ta faɗo mata a jiki saura kaɗan su faɗi " haba auta sokike ki kadanine " dariya Zahra tayi san nan tace. To Aunty farida ae murnane yasa na faɗo jikinki, ina junior " yana wajen baban'sa sai ranar Sallah zasu zo zata sake magana idanta ya sauka akan diyana dake tsaye murmushi ta sakarwa diyanar tare ta yimata alama da hannu a kan tazo " da sauri diyana tanufeta itama tana murmushi " haɗesu Aunty farida tayi ta rungume tana faɗin nayi kewarki my sister's " muma munyi kewarki wlh chewar Zahra " sakinsu Aunty farida tayi san nan ta karisa wajen da lamrat ke tsaye, itama ta rungumeta tana faɗin kebazakizo kimin oyoyo ɗin bane ko dai kunyata kikejine, nifa ba surukarki bace " inawuni y hanya chewar lamrat ɗin " lfy lau Aunty farida tafaɗa tare da sakinta, ta chiro kuɗi masu yawa tamikawa security ta san nan ta rikoh hannun diyana suka nufi bangaren Ummi " security na biye dasu da manya manyan trolley a hannu " su Zahra suka rufa musu baya " ina hiyana da amrat Aunty farida ta tambayi diyana tana kallan fuskarta " hiyana na ɗaki tana karatu, amrat kuma tayi barchi , " ok to meyasameki a baki naga bakin ki yakunbura kodai wajen rawan kan'kine kika fasa bakin ta karisa magamar suna kokarin shiga palon Ummi " aa Aunty Maryam che ta fasamin " Aunty farida na kokarin zama a kujera tace.what me ya haɗaki da Maryam kuma tayi maganar tana kokarin zaunar da diyanar kusa da ita " nan fa diyana tashiga bata lbr abun daya faru tun ranar da Aunty Maryam tazo har yau sai da tafaɗa mata komai " Zahra dai a tsorace take sosai dan yanzuma basu faɗawa kowaba, Aunty Maryam tace sun faɗa barekuma diyana tazo tafaɗa'ɗin " Aunty farida ma shiru tayi kuma sai yanzune tagane dalilin daya Aryan yace tayi zuwar gaggawa, kuma batayi mamakin abunda Aunty Maryam ɗin tayiba dan tasan fiyeda hakama Maryam zata iya aikatawa " Am sorry my diyana kiyi hakuri kunji yanzu kutashi muje kurakani na dubo jikin hiyanar Koh ta karisa maganar tana mikewa " suma mikewa sukai, tafita sukabi bayanta Da sallama suka shigo palon kai tsaye ɗakin'nasu.suka nufa hiyana dai tana zaune inda suka barta, rike da qur'ani tana karatu " ganin Aunty farida yasa tamike da kyar, tana faɗin sannu da zuwa Aunty farida" karisa shiga chikin ɗakin Aunty farida tayi taje ta rungumi hiyana, tana faɗin am sorry my dear y jikin "da sauki sosaima " murmushi kawai Aunty farida tayi san nan ta saki hiyana, takama hannunta suka koma baƙin gadon suka zauna " kin.sha maganin rana kuwa Aunty farida ta tambaya tana kallan fuskar hiyanar " eh nasha " ok to zaki iya tafi dan Ina san inje inyi wanka, kuma zanso mutafi tare gaba ɗaya, dan daga yauma har ranar dasu Ammi zasu dawo tare zamu zauna daku a ɓan.garen Ummi " eh zan iya " ok to kutashi muje, har sun mike zasu fita sai idan Aunty farida ya sauka kan nurse ɗin'su dake tsaye a gefen drawer " wacece wanchan kuma " juyawa sukayi suna kallan inda Aunty farida ke nunawa " laaa. Aunty farida nurse ɗin.muce chewar diyana " oh to itama tazo muje tare tunda daman kula daku take yanzu tunda zaku koma ɓan.garen Ummi itama ae dole tabiyo'ku dan kula daku, " to sukace san nan diyana ta tashi amrat daga barchi ta rikoh hannunta " ska tanufi waje " Aunty farida na rike da hannun hiyana Misalin karfe 6:45 Aunty farida tafito daga ɗakin Ummi a palo taisko'su diyana "suna ganinta suka fara gaishe.ta " da fara'a ta amsa san nan ta ɗora dacewa kutashi kuje palon Abba muyi buɗa baki " bamuyi azumibafa dukkanmu Zahra chewar Zahra " eh nasan baku azumi amma ae zaku chi abinchin dare koh, bama wan nan ba dole muje kutayani chi abinchin ae " har suna haɗe baki wajen chewa to Aunty Maryam ta hana'mu zuwa palon Abba " dogon tsaki Aunty farida taja san nan tace.kutashi mutafi hai " ba musu suka mike gaba ɗayansu " Aunty farida takama hannun diyana sukayi gaba, su hiyana suka rufa musu baya Da sallama suka shiga duk da sunsan babu kowa a palon.mamakine yakama diyana da sauri tace.Aunty farida yanaga table ɗin chin abinchin yazama biyu, kuma ankaro kujeru " eh saboda sallah gaba ɗayan muna zuwane shiyasa, da sallah yakusa ake fito da ɗayan daman table biyune, kinga ae guda ɗaya bazai isshemu, mu dukka bakoh muna dayawa kuma kowani table kujera 12 to kinga ae kujera 12 yamana kaɗan ta karisa maganar tana kokarin zama " zama gaba ɗayan'su suka zo sukayi " Aunty farida tana faɗin my diyana kekam sai yaushe zaki daina surutune " sosai diyana tai dari sai datayi mai isarta san nan tace ae nibana surutu " Aunty farida dai bata kuma'chewa komai'ba ta kira masu aiki tabasu umarnin suzo su shirya musu abinchi " chikin hanzari sukafara jeramusu a'binchin san nan suka shiga sarving nasu Sunyi nisa chikin chin abinchinsu, ba wanda yake magana a chikinsu shiru palon sai dai karan spoon zakaji " babu ko sallama ta faɗo chikin palon fuskar nan a tamke " jin motsin anshigo palon yasa dukkan'su suka ɗago suna kallanta " nan take hiyana ta kankame Aunty farida " mai da kanta Aunty farida tayi tachigaba da chin abinchinta kamar ma bata san da mutun awajenba " chikin tsawa Aunty Maryam tafara Magana "banache kada nasake ganinku a kowa bangare na gd nan ba, inba bangaren Aisha ba," a sukwane Aunty farida ta ɗago kai jin Aunty Maryam tace. Aisha kai tsaye kallan'ta Aunty farida take sosai batare da tace uppan ba " jin abun da Aunty Maryam tace yasa'su hiyana kokarin mikewa dan subar palo " muryan Aunty farida ta katse'su dacewa ina kuma zakuje " juyowa sukayi suna kallan Aunty farida kanta na kallan kasa tana chin abinchin'ta chikin kwanchiyar hankali, kana suka juyo sukaga Aunty Maryam dake tsaye tana jiran, suzo su fiche daga palon nan, ga fuskarta babu annuri " sun rasa me ɗaya zasuyi kawai suka tsaya chirko chirko " ganin hakan yasa Aunty farida ɗagowa ta dubi Aunty maryam a kausashe tace kifita a ɗakin nan Maryam " kara ɗaure fuska Aunty Maryam tayi tace akanme zanfita " a kan na isa inche kifita kuma kifita dole " shiru Aunty Maryam tayi tana tunani bazata iya jayayya da Aunty farida ba dan kuwa idan tace zatayi hakan tofa gaba ɗaya gidan nan sai sun hukunta'ta "gashi kuma Aunty farida na neman kunyata'ta a gaban yaran nan, ganin Aunty Maryam ta tsaya shirune yasa Aunty farida chewa " ke Maryam badake nakeba nace kibar wajen nan koh " a fusace Aunty Maryam tajuya fuuu kamar wata kunfa tayi waje " dawo da kallanta kansu hiyana tai tana faɗin ko zauna kuchi abinchin ku" ba musu suka zauna sukachigaba da chin abinchinsu SAUDIA ✈️ Kwanche yake saman faffadar gadon'sa ya zubawa wayar hannunsa ido sosai yake kallan hoton'ta wani nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke " a hankali da murya kamar mai'raɗa yafurta ke kyakkyawa'ce my sister ina kewarki sosai ina butatar, shan coffee " takun tafiya yaji kuma ko ba a faɗamasaba yasan wan nan takun DON ne " da sauri yafita wajen hoto ya kashe hasken, screen ɗin wayar ya ajiyeta a gefensa " da sallama ɗauke a bakinsa yashigo betroom ɗin " mikewa Aryan yayi zaune yana amsa masa sallamar " kallansa Aryan keyi daga sama har ƙasa da mamaki yache inazakaje haka naga kasa kaki " calmly DON yafara magana I need Ur prayer zan dawo jibi sai muwuche naija tare " like how bangane U need my prayer ba inama zakaje yayi maganar yana kokarin sauka daga gadon " London zanje yanzu kiran gaggawane, kar kafaɗawa'su Abba dan bansan hankalin'su yatashi " no gaskiya sai dai muje tare " aa Aryan taya zamu tafi tare kuma ae idan muka wuce tare dole su Abba su sani kawai ka tsaya ka taremin, insun tambayi ina nake kasan mezaka faɗa musu " badan Aryan yasoba haka ya hakura yaraka,DON har airport san nan yadawo. NIGERIA Bayan sun gama chin abinchinsu ne Aunty farida tace to kutashi muje ɗaki muyi sallar mangariba da issha sai nabaku tsarabarku " da murna suka mike Zahra na faɗin Aunty farida dan allah kinkawo'min lalle kuma zakimin koh " sosaima kuwa auta ai daga jibi zan fara muku lalle mai kyan gaske " da sauri diyana ma tace Aunty farida nima inasan lallen sosai zakimin" eh mana my diyana dukkanku zan muku " jerawa sukayi Aunty farida na rike da hannu diyana " sunzo zasufita palon ke nan " jiri ya kwashe hiyana tatafi luuuu zata faɗi da sauri nurse ɗin tarike ta tana faɗin " wlh yarinyar nan ta bugu sosai a kantan nan tana bukatar kulawa sosai " a sukwane Aunty farida ta juyo hannu tasa ta taimakawa nurse ɗin suka rike hiyana sukayi bangaren Ummi, A kam doguwar kujera suka kwantar da ita nan take nurse ɗin ta koma bangaren Ammi ta haɗo musu magungunar'su ta dawo " ɗaya bayan ɗaya tabisu da kanta ta basu maganin sai da ta tabbatar sunsha san nan takoma kan nata kujerar itama ta zauna " Zahra ki shiga chikin ɗakin ki ɗaukoh min babban trolley na ɗin nan kuje da diyana ta kama miki chewar Aunty farida " to su'kace a tare suka mike suka nufi chikin ɗakin Jim kaɗan suka fito da katan akwatin Aunty farida da kyar suke jan trolley ɗin " a tsakiyar palan suka ajiye sai nishi suke kamar wayanda sukayi wani aikin wahala " saukoh wa kasa Aunty farida tayi tazo ta buɗe trolley, ɗin nanfa tafara fitar musu da tsarabar'su komai iri ɗaya ta sai musu " manya manyan lufaya na kanuri ta sai musu masu kyau da tsada kowa kala bibbiyu Pink da blue " sai dogayen riguna masu manya manya mayafi kala uku² tabawa kowa da baki da ja dakuma porpul colour " ga wasu manya manyan ribons na ɗaure gashi da manya manyan bit " sai turare masu kanshi da kayan kwalliya sai takallama kafa uku 2 Sai murna suke sunamata godiya musamma ma diyana nata murnan daban ne dan an kawo mata kayan kwalli kit guda sai dariya take " daukoh turare mai tsada da dogon riga mai kya Aunty farida tayi taba nurse ɗin, ansa tai tanata godiya To kutashi ku kai kayan ɗaki ku ajiye sai rananr sallah yanzu jibi zamuyi lalle raanar Friday kuma zanmuku gyaran gashi dan gashin kun nan bazai kitsuba yayi tsantsi dayawa shiyasa na sai'muku wayan nan bit ɗin dan namuku kitso guda biyu a gaban goshi kawai nasamuku bit ɗin nan, sauran gashin kuma ayi parking ta baya " sai murna suke har suna haɗa baki wajen chewa to tare da mikewa gaba ɗayan'su kowa rungume da kayansa zasu fita " Aunty farida tace. Inakuma zakuje " dakinmu zamu kai kayan zahra tabata amsa " aa ae nafaɗamuku sai Ammi ta dawo zaku koma bangarenta dan haka kuzo ku kai ɗakin Aunty mardiya ku ajiye, kuma a nan zaku rinƙa kwana " ba musu suka juya suka nufi ɗakin Aunty mardiyar suka ajiye kayan nasu chikin sip san nan suka dawo Palo YOLA Abun duniya ya ishata yau anwayi gari babu komai na chi a gidan ga azumi ba abun chi idan anyi buɗa baki, zama tayi tana tunanin yazatayi, chankuma tayanke shawarar ta ɗaukoh 1k a chikin kuɗin data ajiyewa boka tayi chefanen abun da zatachi, Allah barshi kafin lokachin komawarsu wajen bokar sai tanemo wani kuɗin tachikasa da wan nan tunanin tamike tanufi ɗakinta " ɗaga gadon chiyawarta tayi ta ɗaukoh kuɗin ta chiri 1k ,ta maida sauran, ta ɗauki mayafita tayi waje dan zuwa yin chifene KANO Ku tashi kushiga ku kwanta dare yayi kunji chewar Aunty farida " to kawai suka amsa mata tare da mikewa gaba ɗayansu har sun kai bakin kofar betroom ɗin Aunty mardiya" Aunty farida tace. aa to ae gadon yamuku gaɗan diyana da amrat suzo mukwana a ɗakina itakuma nurse naku taje wan chan ɗayan ɗakin ta kwana, tana gama faɗin hakan tamike tanufi hanyar fita " harta kai kofar fita tsaikuma ta juyo tana faɗin diyana kuashiga ɗakina keda amrat ku kwanta ina zuwa zanje wajen Maryam " to kawai sukache san nan suka nufi ɗakin nata itakuma tayi waje, su Zahra ma nuka shige ɗakin Aunty mardiya nurse nasu kuwa tawuche ɗakin da Aunty farida ta nuna " Da sallama Aunty farida ta shiga palon Aunty amarya babu kowa dan haka kai tsaye tawuche ɗakin Aunty Maryam da sallama tashiga kwanche ta isko ta tana latse latsen " ko amsa sallaman ma batayiba bare ta ɗago kai " Aunty farida bata damu da hakanba wuche tayi ta zauna a bakin gadon a nitse tafara magana " tashi inasan magana dake " mikewa Aunty Maryam tayi zane, a kausashe tace to me kikeso yanzu kuma " daure fuska sosai Aunty farida tayi san nan tafara magana " meyasa kika bugi yaran nan mesuka miki " dogon tsaki Aunty Maryam taja san nan tace abun da kikazo jike nan to na buga kuma babu abun da sukamin kawai naji inasan bugun'sune shiyasa na bugesu, ko zaki rama musune " juyowa Aunty farida tayi a fusace ta ɗauke Aunty maryam da mari tana faɗin ni sa'ar kice dazaki zauna kina faɗamin magana " a fusace Aunty Maryam ma ta ɗaga hannu..✍️✍️ More comments pls 🙏🙏 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 18* Hannu Aunty Maryam ta ɗaga, har zata kai mata mari sai kuma ta dakata " zuba mata ido Aunty farida tayi sosai," me ya dakatar dake kimare'ni mana, ae kin girmane shiyasa har kike tunanin ramawa, kimare'ni nace koh tayi maganar a fusache" dan Allah Aunty farida kifita a ɗakin nan "hmmmm wlh Maryam bansan baki da hankaliba sai wan 'nan karan,to kisani idan su Abba suka dawo kinemi abun da zaki kare kanki,dan kuwa babu wanda zaiga abun da kika'wa yaran nan ya kyale'ki, naso hukun taki da kai na, amma zan bari, ƴa'ƴayn Aisha dakike ikrari su hukuntaki, dan awan nan gaɓar su kikataɓa, "tana kaiwa nan tamike tafice daga ɗakin " ganin Aunty farida tafita, yasa Aunty Maryam, tayi kwafa tana faɗin to inaruwan'ki inba shisshigiba duk chikin ƴa'ƴan Aisha akoi wanda ya isa yamin hukunci'ne, yara kuma na buga innasake samun dama'ma bugun zanyi, dan nayi alkawarin rabasu da gidan nan tunda Aunty amarya bata san'su, juyawa tai ta gyara kwanchiyar sai surutai take Da sallama ta dawo palon Ummi, duk datasan ba kowa, kai tsaye ɗakin'ta tawuce, tasamu diyana da amrat sunyi barchi ,"kayan jikin'ta ta chire san nan nufi toilet, after 45 mnt tafi ɗaure da towel da'alama wanka tayi, trolley ta tajawo, ta buɗe ta ɗauki kayan barchi, masu kyau da tsada farare tas masu laushin gaske, sai kamshi kayan keyi yasha turarukkan maiduguri,san nan ta ɗauko mayukan'ta masu kanshi da tsada sai dataɓi ko'ina na jikinta ta shafeshi da mai san nan,tasanya kayan barchi ta'sake feshe jikinta da turare sai kamshi take kamar anyi ɓarin turare a jikinta, "ta mai da mai da tureren chikin trolley ɗin ta rufe ta mai'dashi wajen zamansa, tadawo kan gadon ta gyarawa amrat kwan chiya, san nan ta kwanta a gefensu, tare dayin adduar barchi asuba ta gari Yau yakama Wednesday tun safe Aunty farida ta shirya chikin tsadaddiyar lace mai Bala'i kyau baki, da ratsin ja ta zuba sarkan gold a wuya da hannunta, ta jera wasu tsadaddun zobuna uku na gold a hannunta, tayi simple make up bakaramin kyau tayiba sai kamshi take zubawa kamar anyi ɓarin turare ajikinta, tasa plat shoe ja da mayafi ja san nan tayiwa yan matan Ammi kwalliya sosai, "diyana hiyana Zahra tasasu sukasa wani haɗaɗɗen duguwar riga mai kyan gaske, da pink colour an masa kwalliya da wasu duwatsu golden colour, bakaramin kyau sukayiba amrat da lamrat kuwa sun sa wandon jeans baki da yellow t-shirt," gaba ɗayan'su ta ɗaure musu gashin nasu a tsakiyar kai ta zuba musu jelar a baya, sai dai ita hiyana har yanzu ba a chire bandejin dake goshinta'ba "Aunty farida ina zamuje kika mana kwalliya haka diyana ta tambaya tana kokarin gyara mayafin rigar" wajen lalle da gyaranjiki zan kai ku, da naso namuku lalle da kaina to amma nayi tu nanin gara na kai'ku ae muku har da gyaran jiki " tsalle diyana tayi ta rungume Aunty farida tana faɗin mungode sosai" to sakeni mutafi kar lokachi ya kure mana " to diyana tafaɗi tare da sakin Aunty farida" rike hannunta Aunty farida tayi sukayi gaba, su Zahra suka rufa musu baya, suna fita harabar gd da gudu Shahram yanufo'su " ɗan dukar da kai yayi ya gaishe da Aunty farida chikin harchen turanci" bayan yagama gaishe da Aunty farida,su Zahra ma suka gaidashi " bayan yagama amsa gaisuwar'su Zahra ne, ya tambayi Aunty farida ko zai iya kaisu inda zasuje da kanshi " Aunty farida tace badamuwa ya fito da family car dan tafisan sutafi dukkan'su a mota ɗaya " da gudu yajuya yanufi parking space na gidan," har gabansu yazo yayi parking,"zai fito yabuɗe'musu " Aunty farida ta ɗaga masa hannu, alamar yabari zasu ɓuɗe da kansu " da Kanta tasa hannu ta buɗe kofar motar," a nitse suka fara shiga sai da suka gama shiga san nan tabi bayansu " da gudu gaske Shahram yaja motar yana zuwa bakin gate ya ɗan rage gudun motar nan'take securitys dake wajen suka wangale masa gate ɗin da'gudu ya danna hanchin motar waje, gudu sosai, Shahram ke shararawa a kan mikakkiyar titi " ranki ya daɗe ina muka nufa yayi tambayar yana kokarin fita daga asalin babban gate ɗin gidan " A&S muka nufa tabashi amsa ta kokarin picking call ɗin daya shigo wayarta " miƙar hanya Shahram yayi sosai yake sharara gudu Yana hawa kan titi dazata sadashi da gate ɗin A&S ya rage gudun motar,horn ɗaya yayi wani dattijo ya taso ya wangale masu gate ɗin da'alama shine mai gaɗin " A nitse Shahram ya danna hanchin motar chiki, parking space na wajen yanufa yana kashe motar yafito da sauri ya buɗewa Aunty farida" a hankali ta zuro kafafunta waje ta fito "su hiyana ma sukabi bayanta hannu diyana tariƙe suka nufi chiki " wani haɗadɗen wajen gyaran jikine da lalle da kitso, wajen ya tsaru sosai iya matane kaɗai ke shiga koka'kawo wani naka sai dai katsaya awajen zaman baki, suna da ma aikata sosai inkaje basai kabi layiba, " hannu bibbiyu a ka tarbi su Aunty farida " chikin ƙankanin lokachi aka fara gyara musu jiki YOLA Da gudu inna tafito daga ɗaki, tayi kichin, da sauri ta sauke tukunyar ɗumamen, dake kan wutar abinchin har yayi bakin'kirin, zama tayi dirshan awajen kamar zatayi kuka tafara surutai,"oh ni habiba yanzu me zanchi wayyo Allah gashi ba azumi nake ba dole naje nasake ɗaukar 1k a chikin kuɗin nan na sawo masara nazo na surfa na niƙa nayi wani tuwon, mikewa tayi ta jawo itacen wutar ta kashe san nan ta wuche ɗaki ta ɗaga katifar chiyawar'ta ta irga kuɗin taga saura 6k ta zari 1k ta mai da sauran kasan katifar ta ɗau mayafinta tafuto tanufi waje dan zuwa yin chefene KANO A bangaren'su Aunty farida kuwa sai gyaranjiki ake musu an gama yiwa diyana da zahra da amrat bakaramin kyau sukayiba, kamar wasu larabawa haka suka zama daman, dukkansu fararene tas jikinsu sai kyalli yake gwanin ban sha'awa, yanzu aka fara yiwa lamrat da hiyana kuma,"Aunty farida kam already tariga da tayi nata a Maiduguri kafin tazo, " yanzu lalle za'afara yiwa diyana da zahra " sai zolayar'su Aunty farida keyi " my diyana kingan'ki kuwa kamar wata sarauniyar kyau fa kinga fatar nan taki kuwa saikace na jariri gaskiya dole..bata karisaba, wayar'ta tafara ƙara alamar shigowar ƙira da sauri ta chiro wayar kiran iphone 14 daga jakarta " laaa Aunty farida yaushe kika chanza waya chewar diyana " last week tayi maganar tana kokarin picking call ɗin " hello my bro ykk "lfy lau my lovely Aunty ykk y gd " lfy lau alhamdulillah gamu nan ma awajen gyaran jiki ae ina Prince " baya nan yayi tafiyar sirri " murmushi tayi kafin tace kai Aryan dayayi tafiyar sirri nasan yace karka faɗawa kowa, shine kuma kafaɗamin " murmushi kaɗan shima ma yayi san nan yace ae ke da kankima sirrinmu'ce ko bazamu faɗawa kowaba yazama dole ke kisani, " inasu Khalid to " suntafi kasuwa " to yau kuma da kansu sukaje kasuwar " eh wlh nima dai na ɗanyi mamaki " kodai Zahra yaje yiwa tsaraba " to waya sanin musu zaki gane kan Khalid da Yusuf ne " to shike nan bari innakima gd mayi magana " ok ya'jikin yaran nan " da sauki sosai gasu nan ma ana musu lalle " lalle kuma ya tambaya yana taɓe baki " eh lalle mana kona baku ku gaisane " eh to dai kibari sai kun koma gd zaifi tunda yanzu kince lalle ake musu " ok to shike nan sai munyi waya," ta karisa maganar tana chire wayar daga kunnen'ta " katse kiran tayi tamaida wayar chikin jaka san nan ta ɗago tana kallan'su diyana da akewa lalle " wow my sister's kunganku kuwa kaman wasu amare gaskiaya idan Ammi suka dawo bazasu gane kuba wow " diyana dai baki yaki rufuwa sai murmushi take " Zahra kuma hannu tasa ta rufe fuska tana dariya " bayan angama yiwa Zahra da diyana lalle " aka fara yiwa amrat da lamrat SAUDIA Ammi che kwanche a kan chiyar Abba a ɗakinsu tana shafa fuskar'sa yayinda shikuma yake shafa gashin kanta " ranka yadaɗe nayi kewar yanmata'na sosai, " hannu Abba yasa yaɗan ja dogon hanchin nan nata yana faɗin to kwana nawa yarage mukoma, ɗazun ma munyi waya da farida take chimin zasuje wajen gyaran jiki " Allah sarki feeda baiwar Allah, Allah yamata albarka na mata adduar samun aihuwa sosai jiya danaje masallaci " kullun sainayiwa farida adduar bama ita kaɗaiba har da maryam da mardiya ba garama faridan tasamu ɗaya ba sauran kam aiko ɗayan basu samuba,chewar Abba " wlh tausayi suke bani tayi maganar tana kokarin mikewa " da sauri Abba ya rikota yana faɗin ina zakije kuma " so nake naje nayi magana da yaron nan " kallan chikin kwayar idonta sosai Abba yayi san nan yace wani yaro kuma, da gangan yamata tabayar, dan yanasan yau yaji takira sunan Safras da bakinta " yaron Ummin nan mana tabashi amsa tana mai kawar da kai gefe " to shi yaron bai da sunane " juyo da kallan'ta tayi kansa san nan tasa hannu taja gemunsa chikin wasa take faɗin, bazadai kaji su nan a baki'naba " murmushi yayi yana faɗin to idan inasan inji kumafa " sai na kira maka mana ae duk abun da kakeso matikar bai saɓawa Allah da manzon'saba dole namaka " rungumeta Abba yayi chikin farinchiki yafara magana ina kaunarki Aisha'ta nima bazan saki yin abun da baki so ba, tunda ba kyasan kiran su nan bazan saki kiraba aje a yaron kinji " chusa kanta tayi kirjin'sa tana faɗin nima ae ina kaunarka sosaima " nasani Aisha nasan kina kauna'na sosai nasani wlh " to shike nan kamin izzini naje na dubo'shi dan jiya banganshi'ba kwata kwata kuma inasan magana dashi a kan yaran nan " aa Aish ba yanzuba dan yanzu bansan ki raba jikinki danawa kibari sai anjima " to kawai Ammi tace takara shigewa jikinsa ta lafe Da sallama Khalid da Yusuf suka shigo palon hannun'su ɗauke da manya manyan jakun'kunar sayayya Aiman da Ahmad dake zaune saman Sofa suka amsa sallamar suna binsu da kallo " daga ina kuke haka Aiman ya tambaya yana ɗaure fuska " to dakake ɗaure mana fuska, saiyasa muji tsoranka mufaɗa'maka inda mukaje ne chewar Khalid " dariya Ahmad yayi yana faɗin nidai babu ruwana " tsaki Khalid yaja yawuce yanufi hanyar ɗakin'sa " da sauri Yusuf ma yabi bayansa " miƙewa Aiman yayi yana faɗin lokachi yayi da zan gano mekuke kullawa kuma sai nayi maganin'ku " Ahmad kam binsa kawai yake da ido har yafice daga palon ,yana ganin Aiman yafita " ya kwashe da dariya, chikin dariya yake magana wlh nidai nawa ido kawai zanga wan nan game ɗin yasake kwashewa da dariya yana mai kwanchiya a kan kujerar NIGERIA Sai milalin karfe 4:50 aka gama yiwasu hiyana gyaran jiki da lalle sunyi kyau sosai kamar su'sukayi kansu yaran nan gawani kitso guda biyu da aka musu a gefe da gefen kunnen'su ansa manya manyan bit an zuboshi ta gaba har kan chikinsu tsawon gashin, sauran gashin an ɗaure musu a tsakiyar kai,anzuba jelar gashin ta baya har gadan bayan'su, musammanba hiyana da diyana gashinsu yafi tsawo da baki ga tsantsi, ba karamin kyau sukayiba kamar, ƴa'ƴan larabawa " bill akayiwa Aunty farida ta biya san nan suka nufi waje " Shahram dake zaune chikin mota,yana ganinsu ya fito da sauri yana faɗin wellcome ma " da murmushi a fuskarta tace sorry Shahram for keeping U waiting " buɗemusu kofar motar kawai yayi batare daya sake maganaba, suna shiga yarufe motar yashiga gaba yabawa motar wuta sai bakin gate mai gaɗin ya wangale masa gate ɗin ya danna hanchin motar waje da gudun gaske ya miƙi titi, gudu yake shararawa sosai, sai daya kusa isa bakin babban gate na gida tukun ya ɗan ragewa motar gudu horn ɗaya yayi nan take security suka wangale masa gate ɗin a nitse ya kutsa chikin gidan, kai tsaye parking space yanufa ," yana kashe motar yafito da sauri ya buɗe musu " fitowa sukayi gaba ɗayan'su suna faɗin thank U uncle " Aunty farida ta rike hannun diyana sukayi chikin gd " da sallama suka shigo palon " da sauri nurse nasu dake zaune saman Sofa tamike tana faɗin ina kukaje natashi barchi ban gankuba, " wajen gyaran jiki mukaje diyana tabata amsa " dukawa tayi kasa ta gaida Aunty farida " da fara'a ta amsa san nan tanufi ɗaki dan yin wanka tana faɗin sister's kuje kuyi wanka kozo kubiya bashin sallar Azhar da la asar dake kanku " har suna haɗa baki wajen chewa to san nan suka nufi ɗakin Aunty mardiya yau saura kwana ɗaya sallah sai shirye shiryen tarban su Abba ake, manya manya shanu 4 aka'yanka da raguna 5 " hayar masu soya nama Aunty farida ta ɗaukoh mata'ne masu jini ajiki masu ji da karfi da lfy, san nan tasa aka fitar da manya manyan gas daga store, aiki ake babu kama hannun yaro ,gamasu yin chin chin a gefe, gamasu donut dubula alkaki da dai sauransu, Aunty farida yau bata zauna ba sai hidima take da jama'a " Aunty Maryam kuwa tana ɗaki kwanche abunta Misalin karfe 1:50 diyana na zaune a ɗakin Aunty farida tadage sai make up take, wayar Aunty farida dake kan gado yafara ringing," da sauri ta ajiye jan bakin dake hannuta tanufi wayar, ɗaukar wayar tayi zatayi waje dan takaiwa Aunty faridan, sai taga pic na Aryan ne ya bayyana a kan screen ɗin wayar, sanye yake da kayan sojoji baƙaramin kyau yayiba fuskar nan tashi kamar bai taɓa sanin me dariya'ba," da sauri tayi picking call ɗin " daga ɗayan ɓangaren Aryan yace,"hello my lovely Aunty " ba itabace yaya Aryan ni che ina wuni " lfy lau y jikin naki " nasamu sauki hiyana che kawai tarage bata samu sauki'ba " subhanallah me ke damunta ina nurse naku " nurse ta koma jiya wai zataje tayi shirye shirye sallah " to meke damun hiyanar " chiwon kai da jiri " ok jibi zamu dawo ae sai na dubata amma duk da haka zansa a kawo mata magani " to bari na kaiwa Aunty farida wayar " daman kinsan zaki kai mata wayar'ne kikayi picking call ɗin " eh ae nayine daman dan na gaisheka tun da mun daɗe bamuyi magana'ba " to ae kece kika manta dani shiyasa " dariya diyana ta ɗanyi kafin tace, ni ban manta da kaiba dan bani da waya'ne Allah dana kiraka " wani ajiyar zuchiya ya sauke"to amma kina kewata kuwa " eh mana ina kewar'ku dukkan'ku " ok to shike nan ki ajiye wayar kawai anjima idan Aunty farida tazo ta kirani dan naji Abba na nemana " to kawai tace tare da chire wayar a kunnen'ta ta mayar kan gadan ta ajiye,"takoma gaban mirro tachigaba da kwalliyar'ta YOLA Inna na ɗaki kwanche a kan yar gadon chiyawar'ta taji sallama daga kofar gd mikewa tayi daga kwanchiyar datake tana amsa sallamar,"ɗaukar mayafinta tayi tanufi waje " ganin bello ne ke sallamar yasa inna ta ɗaure fuska sosai tafara magana to yau kuma dame kazo funafiki " ina wuni inna " daban wuniba zaka ganni'ne " to Allah yabaki hakuri daman naga gobe sallane shine nache bari na sauke hakkin ma kwabtaka na kawo miki wan nan,"yayi maganar tare da ajiye wa inna gaji guda uku a gaban'ta, batare daya jira amsar'taba yayi wuce warsa gidan'su " da mamaki inna ke kallansa har yashiga gida, duƙawa tayi ta ɗauki kajin tayi chikin gida," a tsakar gida ta ajiyesu san nan ta ɗaukoh wuƙa tayanke igiyar da aka haɗesu aka ɗaure, ta samu wani igiya ta ɗauresu ɗai ɗai ta kaisu kichin tafito takoma ɗaki ta kwanta," tana kwanchiya babu jimawa buba yashigo gidan da sallama yana ɗingisa kafa da sanda " tana daga chikin ɗaki ta amsa masa san nan tace yashigo " shiga ɗakin yayi hannunsa riƙe da buhu " lfy buba ina zakaje da buhun nan " bappa'ne yace na kawo miki, shin kaface wai kiyi girkin sallah " da murna inna tamike zaune wayyo Allah kacewa bappa ngd sosai Allah yaƙara arziƙi " amin yafaɗa tare da ajiye mata buhun ya juya yafita " buɗe buhun tayi taga shin kaface mai kyau da murna ta tura buhun bayan kyaure ta ɓuye KANO Misalin karfe 7 na dare, sun haɗu a palon Abba suna buɗa baki " kai my diyana sarkin san kwalliya chewar Aunty farida tayi magabar tana ɗan jan kumatun,diyanar " ae kwalliyar dazanyi gobema sai yafi wan nan kyau " Allah ko ae haka akesan mace takasan'ce mai tsabta da kwalliya " Zahra tace Aunty farida ae muma munayi " eh kunayi amma my diyana tafikuyi sosai, kuma kuƙara dagewa " to shike nan zamu rinƙayi sosai " ok to kuchi abinchin'ku dawuri muje mu kwanta dan kunga gobe sallah zamu tashi da wuri " har suna haɗa baki wajen chewa toh " shiru kakejin palon babu mai magana sai paran spoon kawai zakaji " sallama sukaji anyi a bakin kofar palon " amsa sallamar Aunty farida tayi san nan taba da izinin shigowa " ɗaya daga chikin security bakin gate ne,har ƙatsa ya duƙa ya gaida Aunty farida " ta amsa tare da tambayar'sa ko lfy " eh lfy wani likitane yakawo saƙon nan wai inji oga yace abawa hiyana " ok to ajiye a saman table ɗin gaban kan nan " mikewa yayi ya ajiye sakon san nan yanufi waje Bayan sun gama chin abinchine suka mike zasu tafi ɗaki, Aunty farida tasa hannu ta ɗauki sakon tana faɗin muje ɗaki kisha maganin hiyana " toh kawai hiyana tace, san nan suka nufi waje " sai da Aunty farida ta tabbatar hiyana tasha magani san nan takama hannun diyana da amrat suka nufi,dakinta, a gurguje sukayi wanke sukayi sallar issha suka kwanta asuba tagari Tunda sukayi sallar asuba yau basu mai da barchiba " diyana tun karfe 7 take gaban mirro ta goga wan nan ta fenta wan nan ba karya tayi kyau sosai tamkar zataje gasar sarauniyar kyau " da sallama Aunty farida tashigo ɗakin tana waya da Aryan, wow my diyana kin ganki kuwa kamar wata sarauniya " dariya diyana tayi tana faɗin ngd Aunty farida " dawa kike magana kuma Aryan ya tambaya " hmm nina mantama muna waya wlh, kyan my diyana ne ya rikitani " shiru ya ɗanyi kamar mai tunani chan kuma sai yace to ɗauke'ta hoto ki turomin naga kyan daya rikitakin " ae kuwa kai ma idan kagani sai ka rikiche " to shike nan turomin ɗin dai kekam " ok tace tare da chire wayar daga kunnen'ta ta katse kiran" tadubi diyana tace to tashi kisa kaya namiki hoto " yauwa Aunty farida Allah yamiki albarka daman inasan inje in anshi wayar Aunty Zahra nazo nayi hotan, tayi maganar tana kokarin mikewa..✍️ More comments pls 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 19* Lafayar da Aunty farida ta kawo musu ta ɗauko, Aunty farida da kanta ta ɗaura mata baƙaramin kyau tayiba ga kitso guda biyu a gaban goshita, kamar wata amarya ga lallenta ja da baki " wow my diyana kin haɗu iya haɗuwa yanzu muje wajen flowers ɗin garɗing muyi hotan koh zaifi kyau " to Aunty farida amma sai na ɗaukoh takalmi a ɗakin Ammi " ina takallamar dana kawo muku " aa shikam sai gobe zansa yanzu high heel nakeso " murmushi Aunty farida tayi tare da jan hannunta tana faɗin to muje " fitowa palon sukayi nan suka isko su Zahra suma sun sha kwalliya sosai sai dai su dukkansu hijabi suka'sa dan zuwa sallar idi " Aunty farida ina zakuje Zahra ta tambaya " hoto zamuje muyi a garding, ko zakuyine kuma " aa nikam banso chewar Zahra " to kufa tayi maganar tana nuna su lamrat "har suna haɗa baki wajen chewa aa bamusu " da kyar hiyana tamike dan sarawar da kanta ke mata tana faɗin Aunty farida muje kimana tare ni kam ina so " riko hannunta Aunty farida tayi dan yadda taga yanayinta kamar zata faɗi da kyarma take tafiya" a harabar gidan suka tsaya san nan Aunty farida tace my diyana kije ki ɗauko ta kalmar naki kinji, kiyi saurifa dan kinga hiyana bazata iya tsayuwa sosaiba " da sauri diyana ta juya tanufi bangaren Ammi " Shahram na ganin'su yazo wajen da sauri ya gaida Aunty farida san nan ya tambayeta ko fita zasuyi'ne ya kaisu " aa tace masa " juyawa yayi yakoma bakin gate " suna tsaye har diyana ta dawo kwas, kwas, kwas, take tafiya, a nitse take zuba takunta da yanga " daga nesa Aunty farida tafara ɗaukarta video sai faɗin wow take, sai da ta iso kusa dasu tukun nan Aunty farida ta tsai da video, suka nufi chikin garding ɗin " hotona sosai, tamusu a tare san nan tawa diyana ita kaɗai kala kala, bayan sun gamane suka nufi chikin gd Aunty farida na faɗin to my diyana sai kije ki ɗaukoh hijabinki muje masallachi koh " to diyana tace tare da wucewa ɓangaren Ammi " Aunty farida da hiyana kuma suka nufi ɓangaren Ummi SAUDIA Tsaye yake a gaban mirrow ɗaure da towel a kugunsa da alama wanka yafito, yana shafa mayukan'sa masu kanshi da tsada' bayan ya gamane ya gyara gashin kansa ya sake feshe jikinsa da turare mai kanshi da tsada, trolley'sa ya jawo ya buɗe ya ɗaukoh farar jallabiya, ya juya a jikinsa yayi kyau kamar balarabe,tsayuwa yayi a gaban mirrow yana kallan kansa, wayarsa dake kan gado tayi kara alamar kira yashigo, a hankali yake takawa kamar yana tsoran taka kasar ya isa gaban gadan,hannu yasa ya ɗauki wayar my blood ne ya bayyana a kan screen ɗin wayar, da sauri yayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunnen'sa " hello " daga ɗayan ɓangaren DON yace jirginmu zai sauka 9:30 dai dai "ok by the i will be they " thanks ya faɗa tare da katse kiran' Aryan zai ajiye wayar ke nan yaji tasake kara alamar shigowar sako, ganin my lovely Aunty yasa ya buɗe sakon, da sauri ya zauna a bakin gado tare ta kara waro ash eyes nashi a kan'wayar,Sosai yake kallan wayar kamar zai chinye, wow dole Aunty farida ki ruɗe irin wan nan kyau haka,yarinya kamar wata aljana, yayi maganar yana manna wayar a kirjinsa, jinake kamar jibi yamin nisa jinake tamkar ranakun tsawo suke karawa, kusan 10 mnt yana zaune yana surutai, san nan a hankali ya miƙe yanufi hanyar fita,wayar na manne a kirjin'sa Kai tsaye ɗakin khalid ya nufa nan yasami Yusuf ma a chan dukkan'su sun shirya chikin fararen jallabiya bakaramin kyau sukayiba " muje koh lokachin sallama yakusa ae chewar Aryan" Khalid yace wai Aryan ina DON ne tun shekaran jiya nake tambayar'ka kakemin wani kauce kauce koh " nafaɗama'ka Khalid yana nan kawai yaje chikin madina ne " lallai Aryan to karyan ma bai dace da kaiba, baka sabayi'ba shiyasa ma dakayi yanzu, karyan bata zauna ba " dogon tsaki Aryan yaja tare da faɗin inkun gama kusameni a masallachi nayi gaba tun da naga baku da niyar tafi, yana gama faɗin hakan yayi waje " kallan Yusuf dake zaune ya zuba musu ido Khalid yayi"muje koh " hmmmm kasan'me Khalid wlh DON baya kasar nan wani lokachi sai Aryan yarinƙa magana kamar ba tare muka tasoba ina da tabbachin DON yana London zai wani chemana yana madina shi ko karyan ma bai iyaba " kaga Yusuf kafita maganar Aryan da DON kazo mutafi masallachi kar murasa sallah, yakai karshen maganar yana nufar hanyar fita " mikewa Yusuf yayi yabi bayan'sa " suna fita waje suka samu gaba ɗaya family sun haɗu amma banda Aryan " Khalid ina Aryan da Prince Ummi ta tambaya tana kallan fuskarsa " sunyi gaba Ummi " to muma ae sai muje koh dan kar lokachi yakure " tare suka jera dayake masallachi kusane da masaukin'su " suna isa suka rabu su Ammi sukayi ɓangaren mata su Abba kuma sukayi ɓangaren maza Nigeria Zaune suke a palon Ummi diyana yau baƙi ya buɗu ta tasa fruits a gaba sai chi take " hiyana na rike da littafin addu'oe tana karatu " lamrat na game a waya Zahra " amrat na kallo a wayar Aunty farida " Zahra kuwa ta kwanta ta tada kai da chinyar Aunty farida sai hira suke kamar saannin juna " da sallama Aunty Maryam ta shigo palon " Aunty farida ta amsa mata fuska ba yabo ba fallasa " zama tayi a saman sofa mai zaman mutun 1 tare da faɗin, ina wuni Aunty farida anyi sallah lfy " lfu lau ykk "lfy Alhadulillah ta faɗi hakan tana mikewa " inakuma zakije kitsaya muci abinchin rana tare mana tun da lokachin yayi chewar Aunty farida " aa bana buƙata a inda,na fitoma akoi abinchi dama dai kawai nabi dokar gd nanne nazo na gaisheki kuma namiki barka da sallah a matsayinki ta babba, SO no need na tsaya yin wani abun, tana gama faɗin hakan tayi waje " Allah ya shiryaki Maryam Allah yasa ki gane.. bata garisa maganar'ba sukaji diran manya manya motochi a gd " da fara'a Aunty farida ke faɗin oyoyo Aunty salma oyoyo Aunty mardiya" tun Aunty farida bata karisa magarba Zahra tamike a guje tayi waje, mikewa Aunty farida ma tayi tabi bayan Zahra suka bar su diyana a ɗakin " hiyana ta dubisu diyana" kukam bazakuje kumusu oyoyo bane " ni kam bazanjeba dan bansan'suba kilama halinsu irin na Aunty Maryam ne chewar diyana" lamrat da amrat ma sukache muma bazanjeba " baki hiyana ta taɓe tana kallansu zata yi magana sai gasu Aunty farida sun shigo" Aunty farida rike da hannun Aunty Salma "Aunty mardiya rike da hannun Zahra da wani baby boy mai kyau dashi mai kama da yaya khalid,saman sofa suka zauna " da sauri hiyana tafara ɗaga musu gaisuwa" wow Aunty farida wayan nan ƴa'ƴan larabawan fa kodai sune ƴaƴa Abba da ya faɗamin yasamu wasu ƴaƴa daga Allah Chewar Aunty salma " eh wlh salma sune " kai gaskiya bari Abba yadawo ya taimaka yabani wanchan da wan nan tayi maganar tana nuna hiyana da diyana " tab ae kuwa wayan nan yaran nan gani nan bari, inji Abba dan tun farkon zuwar'su nida mardiya mun roka ya hanamu " aa ae ni nace masa zanyi wlh har sai yabani " to Allah yaba da sa'a chewar Aunty farida " ameen Aunty salma ta amsa tare ta chewa ya su nanku ɗaya bayan ɗaya suka faɗa mata su nansu sai wow nice name kawai take faɗi " kutashi kuje kuyi wanka kuzo muchi abinchi " a tare Aunty mardiya da Aunty salma suka mike suka nufi dakinsu " inakuma zakuje Aunty farida ta jefo musu tambaya " ɗakinmu mana " wani ɗakin ae sai dai kuje ɓangaren Ammi dan kuwa ɗakinku yazama ɗakin Yan mata'na har sai randa Ammi ta dawo zasu barmuku ɗakin sukoma nasu " to ae danan da chan duk ɗayane badamuwa chewar Aunty mardiya tayi maganar tare da juyawa tanufi hanyar fita, bin bayanta Aunty salma ma tayi " Auta ki kiramin masu aiki suzo ku shirya mana abinchi ina zuwa mikewa tayi tanufi ɗakinta " Zahra kuma tasa hannu ta anshi wayar ta a hannun lamrat, tafara kiran layin binta, bugu binya ta ɗaya Zahra tabata umarni tazo ta shirya abinchi tana gama faɗin hakan ta katse kuran tamikawa lamrat wayar SAUDIA abinchi sukechi chikin nitsuwa shiru palon babu mai magana " Abba me zai hana mutafi gobene dole sai jibine, Chewar Aryan "a sukwane DON ya ɗago yana kallan'sa, shi ko ajikinsa saima latsa wayar'sa yake " meyasa kakesan mutafi gobe Aryan kodai ƙasa mai tsarkinne bakaso chewar Abba " aa Abba bawai bansan kasan bane wlh nagajine inasan inkoma gida " Khalid ya ɗago ya sachi kallan Yusuf sai murmushi suke " Aiman kuma ya kalli Khalid san nan yajuya ya kalli Yusuf yana girgiza kai a zuchiyar'sa yana faɗin muna fukai asirinku yakusa tonuwa ae idanma wani abu kuke shiryawa ɗan uwana to kanku zai dawo " Ahmad kam abinchin'sa kawai yake chi hankalin'sa kwan'che " haidar ya matso kusa da Umar yafara masa magana katsa katsa anya yaya Aryan lafiyar'sa kuwa "umar ya ɗago kai zaiyi magana karaf idon'sa ya sauka chikin na Fahad dake gurga musu mugun kallo " to shike nan Aryan tun da haka kakeso kukira'su farida ku faɗamusu gobe zamu dawo chewar Abba yayi maganar tare da mikewa yanufi hanyar ɗakin'sa " mikewa Ammi da Ummi sukayi sukabi bayan'sa "Aunty amarya kuma tamike tanufi nata ɗakin " kallan Umar da haidar DON yayi yana faɗin me kukejira ae tun bai kai karshen maganar'ba suka mike suka nufi waje, dawo da green eyes nashi yayi kan Fahad, tun baiyi magana'ba Fahad yamiƙe shima yayi waje " green eyes nashi ya jubawa Aryan sosai yake kallansa" Aryan nasane da kallan da DON ke masa amma yaki ɗago kai dan bai da amsar tambayar da DON ɗin zai masa " bazan sake tambayar meke damunka ba dan nalura kaima bakasan meke damun nakaba binchike mai kyau zanyi kawai a kan hakan " sai loakchin Aryan ya ɗago yana faɗin da ka taimakamin bro dan koba komai zaka daina tunanin chewa ina ɓoyemaka wani abu " ajiyar zuchiya ya sauke san nan yamiƙe yana faɗin to sai kuje kushirya ae tunda komawa gobe yakamamu gashi yanzu kusan karfe 4, da ɗai ɗai suka miƙe suka bar palan Yola Nigeria Inna tachi wankan ta tasa wata atampha da bappan, bubu ɗinka mata mayafi ta ɗauka tayi waje, kai tsaye gidan'su buba tanufa, da sallama tashiga gaba ɗayan'su suna tsakar gd " inna sannu da zuwa chewar buba" yauwa buba ya kafar taka " naji sauki ae yanzukam ina ɗab iya takawa batare da sandaba " to alhamdulillah Bappa ina wuni" bappa dattijon arjiki halinsa iri ɗaya da bello mutumin kirki yace lfy habiba anyi sallah lfy " lfy lau bappa inna larai mushiga daga chiki koh" inawuni inna chewar bello " yamutse fuska inna tayi kafin ta amsa da lfy, san nan tawuce ɗaki da sauri dan karma wani ya gaisheta, bello ma albarkachin bappa yana nanne shiyasa ta amsa gaisuwar" miƙewa innar buba tayi tabi bayan inna, innar bello dai dake zaune kan tabarma ta taɓe baki tai tana kallansu har suka shige ɗaki a zuchiyar'ta tana faɗin Allah ya kare mutun daga sharrinku dan kuwa wayan nan idan suka haɗu ko sheɗan suransu yake " Lfy inna chewar innar buba" lfy ba lau'ba kinga anyi sallah yau yakamata gobe mukoma wajen malam koh dan asamu ayi aikin nan dawuri " aa to mezai hana muje yanzu chewar innar buba " to me zakice wa bappan buba idan zamu fita " aa ae yanzu zai fita dakin ɗan tsaya kaɗan'ma bazaki samesa'ba yanzu dai mujira fitar'sa " to shike nan bari naje gd na ɗaukoh kuɗin nadawo,bata jira amsar innar buba ba tayi waje " da sauri sauri ta shiga gd ɗakinta tanufa tana shiga ta ɗaga yar katifar chiyawar'ta ta ɗauki kuɗin ta kirga sauran 5k ,ta juya tanufi waje, a dab da bakin kofa tayi karo da bappan buba zai fita, matsa masa tai tana faɗin Allah ya kiyaye hanya adawo lfy " amsawa yayi fiska bayabo ba fallasa yayi waje da sauri " ita kuma tayi chikin gd Tare suka fito da innar buba sai sauri suke zubawa suka nufi hanyar kungurmin dajin nan tafiya mai tsawo sukayi, kafin su kai wajen duwatsun chikin kogon suka shiga, zaune yake kan wata ƙatuwar dutse ga tukunyar hayaki a gaba sa " da baya baya su inna suka karisa wajen dan dokar wajenne shiga da baya baya (ma'anar shiga da baya baya kuwa shine kajuyawa Allah baya kajuyawa alkibla baya kabar halak ka kama haram kabar Allah ke nan ka fiskanchi boka, ya Allah ka tsare mana imanin'mu ya Allah duk halin da zamu shiga ka tausaya mana kabarmu da imanin'mu) Kan wani jar shinfiɗa suka zauna, wani mahaukachin dariya bokan nasu yayi ha, ha, ha, san nan yace kuɗin da kika rike ko warware tsarin jikin'su bazai yiba bare har aje gamaga nagaba " to don Allah alagafarta malam.." ke dakata banace baa kiran su nan Allah a nan'ba ko ance maki aikin Allah muke a nan, sheɗan kawai zaki kira mana dan kuwa aikin'sa muke " kayi hakuri to kataima'kamin ina chikin damuwane idan yaran nan na raye " zan iya taimakawa na kunce tsarin dake jikinsu ke kuma sai kinemo kuɗin aikin daza'a amusu amma da sharaɗi " menene sharaɗin komanene zanyi" to farko dai ajiye kuɗin dakikazo dashi, na biyu kuma zaki bani kanki " to inna tace tare da ajiye kuɗin chikin wata kwarya, idon ta yarufe bataji bata gani" boka kuwa ganin inna ta aminche yasa ya umarchi innar buba da taje waje, ba musu ta tashi ta fice " nanfa boka yafara biyar bukatar'sa da inna sai dai abun da bata saniba shine ta baya bokan zai nemeta, ba karamin wahala ta shaba tayi ihun azaba shiko ko ajikinsa bukatar'sa kawai yake biya bayan sun gamane, ya umarce'ta da taje gd bayan kwana uku ta dawo " da kyar inna tamike tana hawaye, tanufi waje nan tasamu innar buba zaune a kan wani dutse " innar buba na ganinta ta mike da sauri tanufeta, tana faɗin sannu, jerawa sukayi suka nufi gida dan yamma tayi sosai " yanzu shike nan zai mana aikin chewar innar buba" aa wan nan abun damukayi iya warware tsarin jikinsu kawai zaiyi nikuma sai nasamo kuɗin aiki " to yanzu ae na zaki samo kuɗin " nima wlh ban saniba amma koma sata zanyi wlh sai na nemo kuɗin " to shike nan amma nawa yace maki kuɗin aikin " 15k yace " tab lallai to Allah dai ya dafa'mana (nikoh nace aikin Allah kukene dazakuce Allah ya dafa muku) inna sai ɗingisa kafa take har suka isa, inna tayi gidanta innar buba ma tayi gida KANO Misalin karfe 8 na dare zaune suke a kan table ɗin chin abinchi, Aunty farida ta ɗago tana kallansu tafara magana " Abba yakirani ɗazun yasanar dani gobe damisalin karfe 5 na yamma jinginsu zai sauka a airport" chike da murna Aunty mardiya ke faɗin alhadulillah alhadulillah " ae chanake sai jibi zasu dawo Koh chewar Aunty salma" eh daman dawowar'su jibi ne bansan meyasa Abba yace sudawo gobeba Aunty farida tabata amsa tana kokarin goge bakinta " to kunga yakamata muje mu kwanta dawuri dan mutashi dawuri saboda aiki shirye shiryen chewar Aunty Salma " eh hakane yanzu mardiya keda salma kutafi bangaren Ammi nikuma zamuwuce nida sister's ɗinna kamar yadda muka saba, kutashi muje my diyana " ba musu suka mike gaba ɗayan'su sunai'wa juna sai dasafe Washe gari tun da sukayi sallar asuba basu mai da barchiba "Aunty farida ta shirya ta tsab chikin a tanfa mai tsadar gaske blue colour wuyarta da hannunta shaƙe yake da manya manya gwala gwala mai kyau da tsada tayi simple make up, plat shoe baki tasa da mayafi baki wayar'ta da ATM kawai ta ɗauka tayo waje, a palo tasamu su diyana" diyana sarkin kwalliya kullun tana chikin kwalliya tana saye da doguwar riga ash colour tayi rolling gyalen rigar a kanta, tayi kyau sosai " Aunty farida ina zakije diyana ta tambaya" shopping zanje kozaki rakanine " eh zanje" to duk wadda zataje tazo muje " diyana da lamrat ne suka mike, suka nufi Aunty farida" Aunty farida na ganin hakan ta juya tayi waje, suka bi bayanta yau ma dai kamar kullun Shahram ne ya jasu da matsakai'chin gudu yafita gidan Sai karfe 4:30 su Aunty farida suka dawo, su Aunty mardiya gaba ɗayan'su sunyi kwalliya sunyi shirin tarban'su Abba " a gurguje Aunty farida ta tanufi ɗaki dan yin waka itama tana faɗin my diyana kuyi sauri ku shirya kuma, tana gama faɗin haka tayi ɗakinta "ɗakin Aunty mardiya diyana da lamrat suka nufa a gurguje sukayi waka dan kar a tafi tarban'su Abba a barsu, diyana dai duk saurin datake sai da ta tsaya tayi make up" gida yachika da jama'a sosai karfe 5:10 dankara dankaran motochi masu numfashine suka jero guda 20 "guda 5 suka fito daga gidan Abba suka tadda 15 afarfajiyar babban get jerawa sukayi suna sharara gudu dan sunyi latti da 10 mnt, gudu suke shararawa sosai chikin ƙanƙanin lokachi suka isa airport, lokachin har jirginsu Abba ya sauƙa sai dai basu fara fitowaba, Fitowa daga motachin, su Aunty farida sukayi suka jingina da jikin motar suna jiran fitowar su Abba gaba ɗayan'su, sun kurawa jirgin ido Abba ne yafa saukoh wa a nitse yake takawa Aunty amarya na biye dashi sai Ummi da Ammi a baya " da gudu Aunty mardiya tayi wajen Abba ta rungumesa ita kuma Aunty salma wajen Ummi tanufa, Aunty Maryam kuwa wajen Aunty amarya tanufa, su diyana kam wajen Ammi suka nufa suka rungumeta itama rungumesu tayi tana hawaye " Aunty farida kam tana tsaye jikin mota ko motsawa batayi'ba Rike yake trolley a hannunsa yana taku irin na jaruman maza ya saukoh daga jirgin sanye yake da jeans da t-shirt bakake yasa p-cap baki, fiskar nan kafar an aiko masa da mutuwa,Aryan na biye dashi a baya shigarsu ma iri ɗayane basubi ta kan kowaba sukanufi wajen da motochin ke tsaye," da sauri security dake tsaye a awajen ya buɗe masu kofar ɗaya daga chikin motochin san nan ya anshi trolley hannunsu, " Aunty farida naganinsu tayi gunsu da sauri " DON zai shiga motar ganin Aunty farida na zuwa sai ya ɗan dakata ya juyo tare da buɗe mata hannu, da sauri tafaɗa jikinsa, tana faɗin Wellcome my blood " rungumeta yayi yana faɗin mun sameki lfy"sakin'sa tayi ta juya ta rungume Aryan dake tsaye tana faɗin, lfy ya hanya " nayi kewarki lovely Aunty chewar Aryan " nima nayi kewarku sosai wlh ta karisa maganar tana sakin Aryan, Chikin motar suka shiga gaba ɗayansu ukun, sukasa Aunty farida a tsakiya " DON yabawa driver umarnin yawuche dasu gd " ba musu driver yata da motar da ma tsakaichin gudu yabar airport ɗin " mamakine yakama Abba har yake faɗin kai Allah ya shiryamin Safras da Aryan da farida, wato ita farida tunda taga yan uwanta shike nan batada wata damuwa to Allah ya kara haɗamin kanku, Amin dukkan jama'ar wajen suka amsa dashi san nan suka ranƙaya gaba ɗayan'su suka shiga motochin lokachin har anfara kiraye kirayen sallar mangariba, A jere kuma a nitse motochin suka bar airport ɗin suka miki titin gida A dai dai bakin katafaren babban gate motochin suka rage gudun nan take security suka wage musu gate ɗin, suka kutsa chikin gd, 15 daga chikin motochin sukayi parking a harabar wajen 4 daga chiki kuma suka kusa garamin gate suka shiga chikin gd gaba ɗaya,kai tsaye parking space sukanufa " suna kashi motochin da sauri security suka fito suna bubbuɗe kofar motochin " Su Abba suka fito, Abba ya dubesu yana faɗin kuyi sauri kuyi alwala gashi har za'a tada sallah, yana gama faɗin haka yajuya yayi ɓangaren'sa da sauri " Ammi ma ɓangaren'ta tanufa rike da hannun amrat da lamrat dayana hiyana da Zahra na biye da ita a baya " Ummi kuwa rungume da salma tana rike da Aunty mardiya da ɗayan hannun'ta suka shiga ɓangaren'ta "Aunty amarya rike da hannun, Aunty Maryam suma suka nufi nasu ɓan garen" su Khalid kuwa kowa yanufi nasa ɗakin Ammi nashiga palo ta saki hannun'su tana faɗin kuyi sauri kuyi alwala koyi Sallah sai muje palon Abba mu gaisa koh tana gama faɗin haka ta nufi hanyar ɗakin'ta suma kowa tayi ɗakinta hiyana diyana dakuma Zahra suka nufi ɗakinsu, Amrat da lamrat ma sukayi nasu ɗakin Bayan sunyi sallah sungamane gaba ɗayan'su suka nufi palon Abba already Ammi tariga da tatafi chan " da sallama suka shiga gaba ɗaya family suna zazzaune kan table ɗin chin, abinchi ido kowa ya ɗaga yana kallan'su banda DON dayake duke yake latsa wayar'sa " a hankali Aryan ya dago ash eyes nashi yana kallanta still dai da light make up face ɗin ta ɗan karamin bakin nan yasha lips'gloss, kasa ɗauke kansa yayi daga kallanta sosai ya zuba mata ido sai taunan chingom take " yusuf ne ya dawo dashi hayyachin'sa dacewa oyoyo my baby ku karaso mana, wajen table ɗin suka karisa gaba ɗaya ba wanda ya lura da chiwon goshin hiyana dan dasafe anchire mata ban dejin Zama sukayi " Aunty farida tabawa masu aiki umarnin su zuba musu ferfesu kayan chikin SA da chips " sannu da dawowa Abba ya hanya chewar hiyana " Ammi tace kibari mana sai angama chin abinchi sai ayi gaishe gaishen Koh " aa Aisha karki takurawa ƴa'ƴana yayi maganar yana kallan Ammi, dawo da kallansa yayi kan hiyana lfy ya..... Bai karisaba maganar ba idonsa daya sauka kan goshinta, subhanallah hiyana meyasameki a goshi haka a razane yayi maganar " gaba ɗaya idon mutanen palon yadawo kanta har shi kanshi DON sai daya ɗago kai dan jin yadda Abba yayi maganar " sunkuyar da kanta kasa tayi tana wasa da yan yatsun hannunta," Abba faduw... Bata karisaba tajiyo," diyana na faɗin Aunty Maryam che tamana bugun mutu har sai da aka kaimu asibiti " nan take ido jama'ar palon yadawo kan diyana lbr tashiga basu dalla dalla kamar antam bayeta" what? Abba yafada yana mikewa " shiru palon yayi ba mai magana, Abba zai sake magana ke nan sai sukaji sallama a bakin kofar palon, amsa sallamar Abba yayi tare da faɗin shigo mana " ɗaya daga chikin security ne kasa ya duka yana faɗin yallaboi kana da baki a waje " ok nasan da zuwan'su gani nan zuwa yana gama faɗin hakan yakama hanyar fita " Abba nafita Ummi ta dubi Aunty Maryam dake zaune hankalinta kwanche tace haba maryam me yaran nan suka miki zaki musu irin wan nan bugun " dogon tsaki Aunty Maryam taja san nan ta ɗora dacewa na tsanesu ne shiyasa na bugesu ko zaki rama musune" gaba ɗaya palon kallon Aunty Maryam suke " me yasa kika tsanesu Maryam, laifinme suka miki Ammi ta tambaya a nitse " ke Aisha badake nakeba banzo kankiba tu kun nan tsanar dana ke mikine ae tasha fesu " a fusache DON ya mike ya ɗaga yasu biyar zai zabga mata mari green eyes nashi ya sauƙa chikin na Aryan dake zaune ya zuba musu...✍️✍️ Yau nayi kokari namuku long page to ina buƙatar more comments Iya comments iya read more amma jiyama kunyi kokari kunmin comments dayawa ina godiya 🙏*💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* *Episode 20* A fusache DON yamike ya ɗaga yatsu biyar zai zabga mata mari green eyes nashi ya sauƙa a kan face ɗin Aryan dake zaune ya zuba musu ash eyes nashi " da sauri Ammi tace karka kuskura ka kai hannunka jikinta takarisa maganar a fusache"a hankali DON ya sauke hannun'sa sai huchi yake tamka wani zaki, bai karisa sauke hannun'sa ba, yaga Aryan ya miƙe ya ɗauke Aunty Maryam dawani gigitachen mari yasake kara mata ta ɗayan gefen kumatun a fusache yayi kanta daniyar bugunta " da sauri DON ya rikesa yana faɗin NO Aryan NO idan kace zaka bugeta a yanayin dakake'n nan wlh zaka iya kasheta " Prince kasake kasakeni nacema Aryan yayi maganar chikin tsawa da zafin rai " bazan sake kaba Aryan kadawo chikin hayyachin'ka mana kasan me kakesan aika tawa kuwa " Aryan idon'sa ya rufe chikin tsawa yake magana Safras nache kasakeni koh "DON yalura Aryan baya chikin hayya'chensa, dan kuwa baitaba kiransa da Safras ba sai dai yace DON kokuma prince dan haka sai yayi kokarin jansa sutafi ɗaki " Aunty Maryam kuwa rungume Aunty amarya tayi tana kuka " Ammi tamatso kusa da Aunty amarya tana faɗin kiyi hakuri Maryam " chikin kuka Aunty Maryam ke faɗin munafuka ina ruwanki dani duk bake kika haddasa fitinarba " wani kukan kura Aryan yayi ya kwache daga rikon da DON yamasa yanufeta gadan gadan fiskarnar tasa gaba ɗaya ta sauya idon'sa sun ƙaɗa sunyi jaa sai huchi yake jijiyoyin kan nan nasa duk sun miƙe gadan gadan ya tun kareta kamar wani mayinwachin zaki " aguje kannen nasu sukabar palon, yarage iyayen nasu sai Aunty farida Khalid da kuma yusuf Aiman da Ahmad ma sun gudu dan sun san hali Aunty salma Aunty mardiya ma duk sungudu " harɗe hannu a kirji DON yayi a zuchiyar'sa yana faɗin awan nan karon kam bazan hanaka ba Aryan dan kuwa ta tsallake iyakarta ka bugeta kai ɗin zaifi domin ni innace zan bugeta tofa sai dai a ɗau gawarta shiyasa tun ɗazun nake kokarin danne zuchiyata karta haura Aunty Maryam ganin Aryan ya nufota gadan gadan ne yasa ta zame jikinta daga na Aunty amarya zata gudu "wani damƙa Aryan yawa wuyar'ta, ta baya yajata ya bugata da jikin table,ya sake damkoh wuyar'ta yana kokarin kai mata wani bugun" ganin Aryan na kokarin kisan kai yasa Aunty farida ta nufesa da gudu " a fusace yaɗaga hannu zai 'kaiwa Aunty Maryam bugu a fuska da sauri Aunty farida ta kama hannun ta baya " azuchiye yajuyo yana faɗin kasakeni DON tun bandawo kankaba ganin Aunty farida che ta rikesa yasa ya sassauta murya,pls pls Aunty farida sau ɗayan nan kawai ki kyaleni na hukunta Maryam, tun batayi aure ba takewa su Ammi wan nan rashin kunyar, dan Allah yau kubarni na dawo da ita kan hanya " Aryan idan kasake ɗaura hannunka a jikin Maryam dasu nan duka ban yafemaka ba chewar Aunty amarya tayi maganar rai a bace, "runtse ido Aryan yayi ya kwache hannun'sa daga chikin na Aunty farida zuchiyar'sa na tafasa yajuya a fusace yanufi hanyar fita daga palon " Abba dake tsaye a bakin kofa tun ɗazun yana kallan'su yakasa shigowa yasa hannu ya tare Aryan yana kallan fuskar'sa" juya mukoma chiki chiwar Abba, gaba ɗaya jama'a dake chikin falon suka juyo suna Abba " a nitse Aryan yajuya ya koma ya zauna a kan kujeran table ɗin " Abba bi bayan'sa da kansa ya buɗe robar ruwan faro mai sanyi ya zuba a glass cup yamiƙawa Aryan " ba musu ya karɓa ya sha" ku zauna gaba ɗayan ku Abba yabasu umarni rai a bace " zama sukayi a kan kujerun" tashi kema ki zauna chewar Abba yayi maganar yana nuna Aunty Maryam dake kwanche kasa tana kuka, da kyar tamike ta zauna a kan kujeran itama kusa da Aunty amarya, ga shatin yatsun Aryan biyar a kan kunchinta gefe dukka biyu "A nitse Abba yafara magana abu biyu zuwa uku nakesan faɗa a nan kubani hankalin'ku ta farko nan umarni'ne ba shawara ba duk wan da yayi laifi a gd yazama dole a hukuntashi dan haka hajara kijanye kalamanki nachewa kar Aryan yasake,taɓa Maryam yazama dole intayi laifi sumata hukunchi,duk datake babba a kansu intayi ba dai dai ba zasu mata hukunchi, na biyu wan nan maganar ta mutu daga nan " na uku ke Maryam wlh kinji na rantse ko ko kallan banza kika sake yiwa yaran nan to ban yafe'miki ba, ba ruwanki dasu tunda bazuwa ɓan'garen'ku sukeba, ya karisa maganar chikin faɗa,sai dayaja, kutashi kuje kuyi sallah lokachin sallar issha yayi " da sauri Aryan ya miƙe daman kamar a kan kaya yake dan baisan ganin Aunty Maryam, miƙe'wa DON ma yayi da sauri yabi bayan'sa, dan yaje ya taushesa, yadaɗe baiga Aryan a irin wan nan bacin ranba "Khalid da Yusuf ma suka mike sukabi bayan'su DON " Aunty farida takama han'nun Aunty Maryam sukayi waje,"Ammi da Ummi ma suka mike a tare " Abba yace Aisha keda hajara ku zauna zanyi magana daku,"Ummi najin haka tayi waje" Ummi nafita A nitse chikin sanyin murya Abba yafara magana," ke Hajara banace kijanye maganar dakikayi tsaka'nin Aryan da Maryam ba,banji kinche komaiba " na janye Aunty amarya tafaɗa tana ɗaure fuska " to tashi kije kiyi alwala kiyi sallah,"mikewa tayi tana kunkuni tafice daga palon sai da Aunty amarya tafice san nan Abba yadawo da kallan'sa kan Ammi yafara magana, idan yaran nan sunyi sallah kisa diyana ta kaiwa Aryan coffee kinji " to amma ranka shi daɗe kagafa ran'shi a ɓache kuma kusan diyana'ce ta hadda'sa masa ɓachin ran, idan taje bazai bugeta ba kuwa Ammi ta karisa maganar kamar zatayi kuka " Abba yace aa Aisha bantaɓa magama kimin musu ba komai nace to kawai kike chewa yanzu'ma to kawai nakesan kice kuma ki isar wa diyana da sakoh na, ya karisa maganar yana kokarin mikewa a chikin zuchiyar'sa kuwa yana faɗin ae diyana ce kawai zata iyasa Aryan ya saukoh domin kuwa duk wani motsi na ƴa'ƴana ba wan da ban sani'ba duk wani abun da Aryan keyi ina sane dashi yanzu haka ba abun dayake bukata daya wuce yaga fuskar'ta da wan nan tunanin yashiga ɗaki, " Ammi kuwa jiki ba kwari ta miƙe tafice daga palon tanufi ɓan'garen'ta Ammi na fita palon Abba kai tsaye,ɗakin'su diyana tanufa, da sallama tashiga " kwanche suka su uku a kan gadon'su hiyana diyana Zahra, su amrat sun koma ɗakin'su " suna ganin Ammi suka miƙe zaune,karisa shigo chiki Ammi tayi a bakin gadan ta zauna tasa hannu dafa hiyana tana faɗin sannu koh, Allah ya baki lfy " hiyana tace amin, Ammi ina wuni " murmushi Ammi tayi kafin tace lfy kunyi sallar issha'ne "aa bamuyi ba chiwar diyana " to kutashi kuyi sallah zansa a kawo muku a'bunchi kuchi sai ku kwanta ku huta koh " har suna haɗa baki wajen chewa to Ammi a tare suka miƙe, Ammi ma tamiƙewa tayi tanufi hanyar fita, har ta kai bakin kofa kuma sai tajuyo ta dubi diyana, ke diyana idan kinyi sallah kikai'wa yayan'ku Aryan coffee " kaiii Ammi tsoran'sa fa nake ji kar naje ya bugeni " aa diyana bazai bugeki ba kiyi sallah kije ki haɗa masa da sauri " to Ammi amma zanyi wanka tukun nan " to koma me zakiyi dai kiyi dawuri ki kai masa takai karshen maganar tana mai fichewa daga ɗakin Toilet diyana tashiga tayi wanka a gurguje ta ɗauro alwala tafito, tana fita Zahra tashiga itama danyin wanka," shifiɗa dardu'ma diyana tayi ta ɗaura zani tasa hijab, kawai tatada sallah,"tana sallame, sallar tayi adduar, ta sosai tashafa ta mike zata naɗe, daddumar " hiyana tace aa kibarmin zanyi Sallah" to kawai tace tanufi gaban mirrow " diyana mezakiyi hiyana ta tambaya tana taɓe baki " kwalliya,mana me zanyi,kuma " kwalliya da daddare to Allah ya shirya'ki " Ameen to tun da addua che diyana tafaɗa tana kokarin shafa foundation a fuska " light make up tayi a face nata ta ammafa bakamin kyau tayiba, jan baki pink colour tasa a ɗan karamin bakin nan nata, sai kallan kanta take,a mirrow "Zahra dake zaune bakin gado tana jiran diyana ta matsa, awajen mirrow, itama tazo tashafa'mai," tace kai diyana kinyi kyau har kingaji da kyau dan Allah kije, kisa kaya kikai'wa yaya Aryan coffee sa karyazo ɗakin nan ya same'mu " dariya diyana tayi tana faɗin, Allah Aunty Zahra nayi kyau " eh mana sosaima yanzu dai jekisa kaya," da farinchiki a face ɗinta tajuya tanufi sip ɗin kayan'su doguwar rigar da Aunty farida ta kawo musu ta ɗau koh, zatasa ke nan " Zahra tace diyana yakamata kisa bra kafin kisa rigar nan zaifi zama maki da kyauu dan kinga yana da igiya inba bra, aka ɗaure igiyar baya kyau " yauwa Aunty Zahra idan dai zanyi kyau kawai kisamin diyana tafaɗa tana murna " shiru Zahra tayi tana tunanin wai ita'kam diyana inazata kai kyau'ne, duk wan nan kyan da Allah yamata, bai isheta'ba take neman kari, duk wani abun da kacewa diyana zai ƙara mata kyau tofa koda abun bai mataba sai tayi amfani dashi itadai kawai taji anche taƙara kyau, Zahra tayi nisa chikin tunani bata an'karaba kawai sai taji " diyana na taɓata Aunty Zahra kisamin abubuwan bra ɗin " to juya nasa miki " juyawa diyana tayi zahra tasa mata karfen bra ɗin " hiyana dai baki ta taɓe tana ganin ikon god" komawa diyana tayi gaban sip ɗin ta ɗauki rigarta tasa, ta ɗaura igiyar rigar tayi kyau sosai ta ɗauki mayafin rigar ta rufa akanta tanufi wajen shoe rack nasu high heel blue kalar rigar ta ɗauƙa tasa tanufi waje kwas,kwas,kwas, abunta " baki buɗe hiyana ke kallan diyana har tafita ajiyar zuchiya ta sauke ta dawo da kallanta kan Zahra"Aunty Zahra kinsan me " Zahra tace aa bansaniba hiyana am sai kin faɗa " wlh inaga nan gaba kasuwa kwalliya gaba ɗaya za a'ɗaukowa diyana " dariya Zahra tayi tana faɗin eh gaskiya kam naga alama nima " hiyana zatayi magana sukaji kwas,kwas,kwas, " ba ko sallam diyana tashigo da sauri gaban mirrow takoma ta ɗauki kwal'bar turare hunrar da Aunty farida ta bata ta shafa a jikinta dan Aunty farida ta faɗa mata indai batasa turare bazatayi kyau ba da sauri ta ajiye kwal'bar tanufi waje " su dai su hiyana sunga abun dayafi karfin'su " miƙewa hiyana tayi daga kan daddumar takoma kan gado ta kwanta " zahra Kuma ta ɗauki hijabin'ta tasa tatada sallah A gurguje ta haɗa masa coffee ta ɗauka tanufi ɓangaren'sa da sallama tashiga palon babu kowa kai tsaye tanufi betroom ɗin sallama tayi a bakin kofa, bata jira an amsa'ba kawai tashige chiki " kwanche yake a katafaren gadonsa idonsa a lumshe farin singlet da short ne kawai a jikinsa asalin kirar'sa na jaruman maza ya bayyana ga wani gashi baki kwanche a chin yoyin'sa har zuwa kafofin'sa damtsen hannun'san nan kuwa kamar zasu fashe saboda karfi " kan ɗan karamin table na chikin ɗakin ta ajuye coffee ɗin tanufi bakin gadon, zama tayi kusa dashi a nitse da cool voice kamar mai raɗa tafara kiran sunansa, tana ɗan bubbuga hannun'sa yaya Aryan, yaya Aryan katashi na kawoma coffee karyayi sanyi " slowly yafara ware ash eyes nashi wanda suka chanza zuwa launin jaa, sauke idan nashi yayi a kan face ɗin ta, ƙara waresu sosai yayi yana kallan'ta " diyana sai data tsorata ganin yadda idonsa suka chanza launi" mikewa tayi zata gudu " hannu yasa da sauri ya riƙo hannun'ta, ya jata baya, ta koma ta zauna" kallanta yake sosai, nan take yaji wani sanyi na ratsa zuchiyar'sa wani farinchiki yaji, jiyake wani bakon yanayi na ziyartar zuchiyar'sa" turo ɗan bakin nan nata tayi kamar biro a shagwaɓe tafara magana yaya Aryan kayi hakuri kaji dan Allah karka bugeni, ta karisa maganar kamar zatayi kuka "shiru yayi yana kallan'ta, yakasa magana almost 10 mnt suna zaune haka yanata kallan'ta,kamar yamai data cikin'sa yakeji"turo baki diyana tasakeyi tana faɗin yaya Aryan dan Allah fa nace kayi hakuri ba dan niba" ɗan firgita yayi yadawo daga duniyar tunanin dayashiga" calmly yafara magana baki iya gaisuwa bane kuma wayace kiyi kwalli da daddaren nan" kayi hakuri to, ina wuni tafaɗa tana kun bura kumatu" sakin hannunta yayi tare da mikewa zaune " itama ganin yasaketa tamiƙe tana kokarin tafiya " ina zakije ya tambaya yana kallan'ta from head to toe " ɗaki zanje " nace kitafine " aa kayi hakuri "to dawo nan ki zauna yayi naganar yana nuna mata drawer kefen gadon " saman drawer taje ta zauna tana fiskantar kofar toilet "juyo nan ki kalleni magana zanyi dake, a nitse ta juyo tana fuskantar'sa,ganin itayake kallo yasa tayi ƙasa da kanta tana murza yan yatsun hannun'ta " dawo da kallan'sa yayi kan hannun'ta sosai yake yakara waro idan'sa yana kallo lallenta, ba'ƙaremin kyau lallen yayi masaba " wayamiki wan nan abin yayi maganar yana nuna lallen nata " laaa Aunty farida ta kaimu a kamana mana kuma kasanme takawo min kayan kwalliya dayawa" zuba mata ido yayi yana kallan yadda take murmushi take magana a zuchiyar'sa yace thank God nima nasaya kayan kwalliyar afili kuwa yace baki bani amsa taba nace wayace kiyi kalliya da daddaren nan" nan take ta ɓata fuska ta daina murmushi ta turo baki tana faɗin yaya Aryan baa kwalliya da da'ddare'ne "anayi mana kuma kinyi kyau sosai kawai dai nine banasan kirinƙayi " nan take kuma tafara murmushi tace laaaa yaya Aryan da gaske nayi kyau ta tambaya " girgiza kai kawai yayi ya zuba mata ido yana kallan yadda take dariyar azuchiyar'sa yake faɗin kekam komai kikayi kyau yake maki inkina dariya ki ƙara idan kina murnushi makura che ke, kai ko kuka kike kyau yake miki " katse mishi tunani tayi dachewa yaya Aryan intafine" girgiza mata kai yayi alamar aa "kallansa tayi sosai sai kuma tace laaaa Yaya Aryan kayi rashin lfy ne" me kikagani yayi maganar da ɗan mamaki a face nashi " ae Naga karame'ne tafaɗa tana kara kallan'sa sosai " yayi mamakin sosai da jin abun da tace,a zuchiyar'sa yake faɗin wow intelligent girl,tabbas ni kai na nasan na rame amma bawan daya gane hakan ko DON damuke tare bai gane hakan ba sai ke wow, Ajiyar chiya ya sauke ya ya juyo da idansa yayi kanta yaga itama shi take kallo," sai yace aa banyi rashin lfy, jeki kawomin coffee ɗin karyayi sanyi " da sauri ta mike tanufi inada ta ajiye coffee ɗin ta ɗaukoh,ta dawo tamiƙa masa " ansa yayi yana faɗin to zauna muyi magana" zama tayi a inda tatashi ta zuba masa ido tana kallan,yadda yake shan coffee ɗin,"yaya Aryan kasan me" ɗago ido Aryan yayi yana kallanta batare dayayi magana'ba " tachigaba dacewa Allah yaya Aryan kana kama da wan da yayi film ɗin Bahubali, nan Amma fa kafishi kyau, yama sunan shi, taƙarisa maganar tana ɗaga kai kamar mai tunani" da mamaki yake kallanta yana tunani wae daman yarinyar nan tana kallan mutane ne, murmushi kaɗan yayi yace nima bansan sunan shi ba ae " to zan tanbayi Aunty Zahra sunan shi sai nazo nafaɗama " batare da ya amsa mataba yace tashi kije ki ɗaukoh min trolley ɗin chan yayi maganar yana nuna mata inda trolley yake da hannun'sa " da sauri ta miƙe tanufi wajen tayi tunanin trolley bai da nauyi, sai tasa hannu ɗaya zata ɗauka amma sai taji a'kasin hakan dan kuwa ko motsa trolley ta kasa, shi kuwa Aryan ya zuba mata ido yana kallan'ta Dad dagewa tayi da iya karfin ta ta jawo trolley baya baya tayi tafaɗi trolley ya faɗo mata a kan kafa kara ta fasa mai sauti " a sukwane Aryan ya ajiye cup ɗin hannunsa ya ya miƙe ya nufuta hannu ɗaya yasa ya ɗaga trolley ya ajiye a kan gado, ya dawo kusa da ita ya duƙa yasa hannu ya kama kafar nata yana faɗin, menene abun kuka kuma, " yaya Aryan wlh da zafi tafaɗa chikin muryan kuka" a haka kike chewa zaki auri soja matan sojoji fa jarumai ne " turo baki tayi ga hawaye na zuba a kunchin'ta chikin shagwaɓa tace Allah yaya Aryan nima jaruma'ce " zuba mata ido yayi yana kallan yadda take Magana gwanin burgewa, hannu ya kai kan fuskar'ta zai share mata hawayen sai dayaji wani shock saboda laushin da tsasin fatar ta, da sauri ya janye hannun'sa baya yamiƙe tsaye yana faɗin to tashi kizo ki karɓi tsaraba yayi maganr yana hawa kan gadon'sa " a sha'gwaɓe tace wayyo Allah yaya Aryan Allah bazan iya tashiba "a sukwane Aryan ya juyo yana kallan'ta, dan yadda tayi maganar, " a hankali kamar bayasan buɗe bakin nasa yace ki daina kukan nan ko gashi nan ae kina ɓata kwalliyar'ki " da sauri tasa hannu ta goge hawayen tana faɗin yaya Aryan kwalliyar ya bacine " dariyace ta kubche masa dan yadda tayi maganar,"bai bachiba yabata amsa yana murmushi " da kyar tamike tanufi kan drawer tana ɗingisa kafa ta zauna "hayewa gadan yayi yajawo trolley ya ɓuɗe, wasu ma tsakaitan jakun kuna guda uku yachiro, daga chikin trolley ɗin, ya juyo ya dubeta yafara magana,"wan nan farin tsarabar kine a chiki, wayan nan bakake biyun kuma kibawa'su Zahra "da sauri tamiƙe ta haye kadon itama ta jawo jakunkunan tana faɗin Yaya Aryan har da kayan kwalliya"kallan'ta kawai yake yadda take zumuɗi, da farinchiki, bai ma san sanda yace, daman farinchikin da dariyar ki kawai nake burin, gani "sai jin diyana yayi tana faɗin to Yaya Aryan dariyana yana da kyau'ne " firgigit yayi yana kallan'ta kwashesu kije ɗaki kiɓuɗe a chan" to kawai tace san nan ta saukoh daga dagon tasa hannu tajawo jakunan amma takasa ɗauka sunyi nauyi bazata iya ɗauka dukkaba" ido yazuba mata yana kallan'ta" turo baki tayi zatayi kuka " da sauri yace aa karkimin kuka ki ɗauka mana ɗai ɗai ae bawanda yace dole ki haɗa'su koh " nasu Zahra ta ɗauka ta bar nata zataje ta dawo suma da kyar ta iya ɗauka gakuma high heel a kafarta har tafita kallanta Aryan yake, wani ajiyar zuchiya ya sauke yamike yanufi toilet dan yin wanka lokachin da diyana ta dawo ta ɗauki ɗayan jaka'r Aryan na toilet yana wanka bai fitoba ɗaukar jakar tayi yajuya har takai bakin kofa saikuma tajuyo ta ɗaga murya yaya Aryan sai da safe tana gama faɗin hakan tayi waje, ko data'dawo ɗakin'su su Zahra har sun buɗe jaka'r nasu tsarabar dogayen riguna'ne masu kyau da perfumes masu kanshi da tsada sai murna suke, zama tayi a bakin gado itama tafara kokarin buɗe nata jakar amma sai'taga nata jaka'r an sawa zip ɗin kwa'ɗo, tayi tayi yaki,ɓuɗuwa sai ta ɗauki jakar tanufi sip dashi tana faɗin sai da safe na kaiwa yaya Aryan ya buɗemin,ajiye jakar tayi,tachire kayan jikinta ta ɗaura towel tashi toilet tayi wank atazo gurguje tasa kayan barchi tanufi kichin ta haɗa coffee tasha tadawo ɗaki ta haye gadon'ta nan take barchi awon gaba da ita Yau tun asuba ake shirye shiryen walima da naɗin sarauta " Ammi tasha kwalliya da wata ɗankarekiyar,shadda tasha aikin har kasa Blue colour tasa wasu shaggun sarkan da abun hannu na gold mai shegen tsada ta ɗaukoh wani ɗankareriyar al'khaiba baki anmasa kwalliya da wasu suwasu mai kyalli fari tasaka a jikinta kai kace yar shekara 20 sosai kyanta yasake bayyana,"wayar'ta ta ɗauka tafa kiran layin Zahra, kira ɗaya Zahra ta ɗaga tare da faɗin hello Ammi" Ammi tace kuzo gaba ɗayan'ku kusameni a ɗaki tana gama faɗin hakan ta katse kiran, ta zauna a kan gado tare da ajiye wayar'ta a kusa da ita Da sallama su Zahra suka shigo sunsha kwalliya sosai riga da sket na atamfa Zahra hiyana diyana sukasa,"amrat da lamrat kuma duguwar riga, karisa shiga chiki ɗakin sukayi " Ammi tace aa harkun shirya ne" har suna haɗe baki wajen chewa eh "ae ba wan nan kayan zaku saba Zahra'u tashi ki buɗe drawer kayana ki ɗaukoh muku kwalin kayan da zakusa, sai ku koma ɗaki ku chanza " da sauri Zahra tamiƙe ta ɗaukoh musu sarine irin na indiyawa, kwali biyar kowa da kalan nasa " Zahra baki,hiyana pink, diyana blue,lamrat jaa,amrat maroon" da zumuɗi diyana ta ansa nara tana faɗin Aunty zahra irin kayan danake ganin indiyawa suna sawa a TV nan ne " Zahra tace eh shine" to ae Aunty Zahra ban iya sawaba tayi maganar kamar zatayi kuka " dariya Zahra tayi tace to muje na koya miki" da fara'a diyana tamiƙe har suna haɗe baki wajen chewa Ammi mungoɗe Dakin su suka koma Zahra tafara nuna musu yadda ake sawa wow kayan yamusu kyau sosai da sosai hiyana da amrat nasu najaa a kasa sosai dan yafi tsawon'su yau make up sosai sukayi dukkan'su baƙaramin kyau sukayiba, hiyana kamar ita tayi kanta yau asalin kyanta ya bayyana datayi make up, Zahra sai santin kyan hiyana take har ita kanta diyana sai da tayaba kyan da hiyana,tayi" Zahra tace kai kuzo mutafi fada dan nasan yanzu gaba ɗaya an haɗu awajen kar ayi bamu kuyi sauri tayi maganar tana kokarin fita ɗakin " da sauri suka bi bayan'ta Yau fada chike yake tab da jama'a baki dayawa sunzo dan naɗa sabon sarki da za'ayi Abba yasha kwalliya irin na sarakuna sosai yayi kyau yana zaune a kan kujerar sarauta Ummi Ammi Aunty amarya suna gefensa ga wasu kugeru a gefe dama da a ka jera wanda su Khalid, Aiman, Ahmad, Yusuf, Fahad, Haidar umar Aunty farida Aunty salma Aunty, mardiya, Aunty, Maryam, ne zaune awajen, "kujerun gefen hagu kuma manya manyan saraku daga sassa daban daban na Nigeria da ma makwabtar kasashe irinsu niger,Cameron, Ghana,chadi, da dai sauran'su , ga manya manyan yan siyasa a gefe guda " DON da Aryan ne kawai basa wajen, fada yayi tsit kamar babu mutane a chiki kowa yayi shiru suna jiran juran jawabin Abba Da sallama ɗauke a bakinsu suka shigo fadan, gaba ɗaya jamar waje suka ɗago suna kallan'su kamar wasu taurari sai wal'wali da kyalli suke " gaban Abba sukaje suka duka hiyana'ce tafara ɗagawa Abba gaisuwa "yusuf sai kallon lamrat yake yakasa ɗauke idonsa haka shima Khalid sai kallan Zahra'n sa yake " da fara'a Abba ya amsa gaisuwar tasu ya ɗora dacewa kutashi kuje kuzauna kusa dasu farida, to sukache tare da miƙewa suka nufi wajen'su Aunty farida " diyana kije ki kiramin Aryan ke kuma hiyana kije ki kiramin Safras Abba yafaɗa yana ɗaure fuska dan Aryan da DON sun ɓata masa rai tun dazun ake juran'su amma shiru" da sauri diyana ta juya ta fita, itakuma hiyana tafiya take kamar wadda kwai yafashewa,a chiki kamar zatayi kuka tafito daga fada ta nufi chikin gd A hankali ta tura kofar ɓangaren nasa tashiga, sallama tayi a palon, kasa babu kowa kamar zatayi kuka ta shigo chikin palon babu kowa, a nitse ta haura stair ɗin tsayuwa tayi a bakin kofar betroom ɗin tanata doka sallama amma shiru shiru almost 20 mnt bataji wani motsi'ba, a hankali ta hannu ta tura kofar tashiga, tana shiga taji kofar yayi kara alamar ya rufe kanshi juyawa tayi tana bin ɗakin da kallo wani katafaren gadone mai girma da kyau yana shinfiɗe da betshit na alfarma Sky Blue ga wani haɗaddɗen sofa guda ɗaya a gefe sai wasu tagwayen kofofi da alama ɗaya kofar toilet ne ɗayan kuma kofar shan iskane, shiru ta tsaya tana tunanin,kuɗin da aka kashe a ɗakin nan jin karar buɗe kofa yasa tayi saurin kai kallanta wajen zubawa kofar ido tayi dan taga wanene zai fito " DON ne yafito ɗaure da towel a kugun'sa ga jikinsa da ruwa da alama wanka yayi " wani kara hiyana tayi wadda yasashi juyowa a sukwane dan baiyi zatan da mutun a ɗakin'ba " juyowar dayayi bakaramin rikitata yayi ba a guje ta juya taruɗe tama rasa ina zata nufa kawai sai tanufi kofar bangaren hagu tunda taga kofar a buɗe yake tana fita tayi rashin sa'a ta taka sarin'ta dake jaaa a kasa ta kai kai ta tafi kasan bene kallamar shahada kawai take dan tasan mutuwa zatayi..✍️✍️ Tanbaya a nan shin hiyana zata faɗi kasan benen nan kuwa? Shin intafaɗa zata rayu kuwa? ko'ko kar ku manta bene hawa ɗaya tafaɗo daga sama kudai sai mun haɗu More comments pls 🙏🙏 *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* *Episode 21* 💖الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر💖 Kalmar shahada kawai hiyana take tagama saddakarwa mutuwa zatayi "kamar daga sama taji an damki kafarta ɗaya,wani dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya" gaba ɗaya kayan jikinta ya zame ya dawo wuyar'ta daga ita sai ɗan karamin wandon da iya chinya ya tsaya mata ko bra bata saba tula tulan boobs nata awaje "da sauri, DON ya kawar da kan'sa kefe,yana faɗin mikomin hannunki yafaɗa yana ɗaure fuska, hiyana kuwa kayan jikinta ya rufe mata fuska bata ganin'sa hannu kawai ta ɗaga masa " dogon tsaki yaja san nan ya kama hannu nata ya saki kafarta,ta juya suna fiskantar Juna amma idon ta a lumshe "a hankali ta buɗe ido karaf idonta ya sauka chikin nashi, da sauri ta kawar da idon'ta daga kallansa " Ke taka karfe ki hauro yafaɗa yana kara ɗaure fuska " dan Allah yaya prince kayi hakuri wlh bazan iya takawa'ba tayi maganar kamar zatayi kuka " shiru yayi yana tunani wai meyasa ma naka matane, meyasa ban barta, tafaɗa ba wlh badan yanzu idan nasake'ta ta faɗa tamutu nina yi kisan kae ba da sai na saketa, yayi nisa chikin tunani yaji hannunta na zamewa daga chikin nasa,zata faɗa kasa, da sauri yajawota da karfi tafaɗa kan faffaɗar kirjin'sa" hiyana duk tunanin'ta sakin ta yayi tsabar tsorata datayi sai da numfashin'ta ya ɗauke "jin jikinta ya saƙi ne yasashi kallan fuskar'ta hannu yasa ya ɗago haɓar'ta da'alama ta sume "dogon tsaki yaja yana turnuƙe fuska ya saɓeta a kafaɗar sa yajuya chikin ɗakin da ita a saman sofa ya kwantar da ita ya juya yanufi wajen mirrow Mayukan sa masu kamshi da tsada ya shafa ya feshe jikin sa da perfumes masu kamshi da tsada a nitse ya gyara gashin kan sa sai sheki da kyalli gashin keyi, gashi dark black ga tsansi, a hankali yake takawa kamar baisan taka kasan yanufi dressing room almost 30mnt yayi a chiki san nan yafito chikin suite baki sosai kayan suka masa kyau asalin kirar kijin'sa na jarumin namiji ya bayya half cover baki yasa a kafarsa ga wata ɗankareriyar agogon daimon a hannun sa sai kyalli yake yana ɗaukr ido ya sake fesa,Dubai perfume a jikinsa yadawo gaban drawer ya ɗau wayar'sa yanufi waje, a hankali yake takawa kamar baisan tafiya dakaga fuskar nan tashi kasan yana chikin bachin rae A bangaren diyana kuwa da sallama ta shigo palon Aryan baya palo Kai tsaye tawuce betroom nashi, sallama tayi a bakin kofa bata jira ya amsaba,tashiga tsaye yake a gaban mirrow, yagama shiri yana fesa turare, dressing iri ɗaya da DON sukayi,jin anshigo ɗakin'ne yasashi ɗago kai ya kalle'ta tachikin mirrow, "asukwane ya juyo domin ya tabbatar wa da idon itace ko aljana che sosai yake kallan ta "itama shi take kallo dan yau baƙaramin kyau yayi ba " ina kwana yaya Aryan tafaɗa tana kawar da kanta daga kallan sa "kasa amsa gaisuwar nata yayi ya zuba mata ido yakasa ɗaukewa "Abba yace wae kazo da sauri tana gama faɗin haka ta juya daniyar tafiya,"da kyar ya iya buɗe bakinsa yace inazakije kuma "juyowa tayi a hankali fada zan koma tafaɗa tana turo baki,"ok to jira muje yana gama faɗin hakan ya ɗauki wayar sa,ya nufota "a tare suka jera kamar wasu taurari, kyau iya kyau "kayan nan sun miki kyau sosa, yafaɗa yana kokarin jan kofar palon "Yaya Aryan to tunda sunmin kyau kamin hoto dan Allah ta karisa maganar a shagwaɓe "to tsaya namiki guda biyu da wuri kinga Abba na jiran mu,"to hutona wajen guda 15 ya ɗauke'ta batare daya sani ba,"har sai da tace Yaya Aryan baka gama bane," nagama amma matso nan na mana mu biyu "da sauri ta matso kusa dashi,ya juyo da wayar yamusu selfie kala 5 san nan yace,to muje "to ae baka nunamin hoton ba a shagwaɓe tayi maganar tana turo baki "mika mata wayar yayi yana faɗin,to muje muna tafiya kina kalla har mu iso, "to tace tare da fara tafiya Da Sallama suka shiga fada,gaba ɗaya kallo yadawo kansu," a sukwane Khalid ya ɗago yana kallan su kama yajuyo yana kallan Yusuf yayi da shima Yusuf ɗin kallo Khalid ɗin yake," Abba naganin su atare ba faɗa ba ɓachin rae a fuskar Aryan sae ma annashuwa daya gani a tattare da Aryan ɗin gawani ɗan murnushi da Aryan ɗin keyi yakai kallansa,kan diyana dake gefensa sun gera kafaɗa rike take da wayan Aryan tanata sakin murnushi"wani daɗi Abba yaji ya lulluɓe sa baima san lokachin daya fara sakin murmushi ba,chikin ransa yana faɗin alhamdulillah alhamdulillah, Allah na goɗema saura Safras kuma ya Allah ka kar'katomin da hankalin sa shima yadawo mutun "kasa kasa Umar yace wa haidar wai haidar ba wayar,yaya Aryan bane a hannun yarin yar nan,"shine mana haidar yaba shi amsa yana taɓebaki,"Aunty amarya kuwa kamar zata mutu dan bakin chiki tayi kwafa a zuchiyar'ta tana faɗin wlh,nakusa kawo karshen ku,"Ammi da Ummi kuwa ko ajikin su "jerowa Aryan da diyana sukayi kamar wasu taurari,sae taku suke a nitse diyana na kallan waya Aryan kuwa ya ɗaure fuska yana kallan kasa sai da suka iso tsakiyar fada, Aryan ya juya yanufi wajen zaman su " da sauri diyana tace yaya Aryan wayan,kafa ta tambaya tana kallan'sa "baga ɗaya jamar wajen ido kawai suka zuba musu "Aryan baiyi magana ba har sai daya kae wajen zaman'l su ya zauna kusa da Khalid san nan ya ɗago ya dubeta kije da wayar idan kingama kallan hoton sai ki kawomin,"mamakine yakama gaba ɗaya family Abba musan man Aiman Aunty mardiya Aunty salma Umar haidar Ammi dakuma Ummi, "Abba da Khalid da Yusuf kuma sae murmushi suke,"Aunty farida kam tafi kowa murna da hakan, "Aunty amarya na sanyin magana tana tsoran Abba gakuma taron jama'a kar aji kunya,Amma tachi al'washin yin maganin abun " Aunty Maryam kuwa kamar,zata mutu take ji dan bakin chiki,"kusa da Aunty farida diyana taje ta zauna tana faɗin Aunty farida ki kalla tayi maganar tana nunawa Aunty farida wayar Aryan,dake hannun'ta "ansar wayar Aunty farida tayi tafara kallan hotu nan, mamakine ya bayyana a kam face ɗin ta a hankali ta ɗago kae tana kallan inda Aryan ke zaune,"shima ita yake kallo, suna haɗa ido yama alama da ta kashe masa wayar kar tabari kowa yaga hotan, Jinjina kai kawai Aunty farida alamar to san nan ta kashe wayar ta sa chikin jakarta,"ta chiro wayar ta tamikawa diyana "da sauri diyana ta amsa tana murmushi tafara buga game " tunani Abba yashigayi ba hiyana ba DON anya lfy kuwa buɗe baki yayi zaiyi nagana sae ga DON yashigo shi kaɗai "taku yake irin na jaruman maza gaba ɗaya Jamaar wajen,sai kallansa suka dan yahaɗu sosai mazama burge'su yake bare mata, kusa da Aryan yaje ya zauna " gyaran murya Abba yayi ya dubi DON yafara magana Safras ina hiyana take " shiru DON yayi yana ɗan tunani wacece kuma hiyana,kodai wan nan yarinyar da aka aiko takirani " Abba ne ya katse masa tunani dachewa wai ba kai nake tambaya ba "da sauri yace tana ɗaki Abba yafaɗa yana turnuƙe fuska "gaba ɗaya idon kowa yadawo kansa "to meyasa kabarta a ɗakin Abba ya tambaya yana karewa DON kallo " akule yace suma tayi Abba zan zuba mata ruwa kuma na manta Fahad yaje ya'zuba mata ruwa yayi maganar yana nuna Fahad da hannu " a ruɗe Ammi tace me kamata tsorata kayi koh " ka daure fuska yayi yana faɗin tazo zata faɗine na riketa ta tsorata da yawane shiyasa ta suma, ya karisa maganar kamar zae fasa ihu dan haushi,a ransa yana chewa wlh badan iyayena,ke min wan nan tambayarba da bazanyi maganaba haba dan Allah ayita sa mutun magana, "Ammi zata sake magana,Abba ya ɗaga hannu alamar tayi shiru "mikewa Fahad yayi daniyar yaje ya zubawa hiyana ruwa "Abba yace kae Fahad dawo kayi zaman ka shi daya razana ta tasume shi zae farfaɗo da ita idan an gama taro sae kaje ka zuba mata ruwan yakarisa maganar yana nuna DON "wani kululun bakin chikine,ya tokarewa DON makoshi a ransa yake wae shin meyasa na tai'maki yarinyar nan ne, meyasa ban barta ta faɗi ta mutu kowa ya huta'ba wlh na tsani yarinyar jifa yadda Abba yake wani magana sae...bae karisa tunanin ba yajiyo muryan Abba na magana, gaba ɗaya fada tayi tsit kowa ya zubawa Abba ido yana jiran yaji wanene sarki Ina mai farin chikin sanar da al'umma a yau ni Abubakar Khalid saraki zan sauka daga kujerar mulki na miƙawa ɗaya daga chikin ƴa'ƴana "asukwane DON Aryan Aiman Yusuf Fahad suka ɗago suna kallan Abba ido chikin ido suna jiran suji su nan wa zai kira gaba ɗayan su kirjin su sae dukan uku uku yake dukkan su kowa na adduar Allah yasa bashi,bane "Aunty amaraya kuwa sae murmushi take dan tasan abun dasuka kulla" Abba kuwa sake gyara murya yayi hankalinsa kwan che yachigaba da magana,a chikin ƴa'ƴan nawa bakowa bane face Ahmad "dam dam gaban Aunty amarya ya buga " DON da bai taɓa murmushi ba a rayuwar sa,yau sae daya saki wani cool murmushi "wani nauyayyar ajiyar zuchiya Aryan da Yusuf suka sauke a tare "Aiman kam har da faɗin alhlillah " nan take zufa yafara ketowa Aunty amarya"Aunty farida kuwa sai alhamllh munyi nasara take faɗi " zubur Ahmad yamiƙe zai yi magana, Abba ya watsa masa harara, bashi yakoma ya zauna "Abba yachi gaba dacewa " kubani hankalin ku ban gama magana ba ae,shiru sukayi suka saƙe nitsuwa yanzu ba sae anjima ba waziri kutashi ku naɗa Ahmad a matsayin sabon sarki,Abba nagama faɗin hakan yamiƙe nanfa jama'a suka fara hira masu murna sunayi masu,blach stomach sunayi, "jama'a suka fara turu ruwa wajen gaisawa dasu DON, "a kafara shigo da abin chiye chiye da shaye shaye "sauri sauri gudu gudu Aunty amarya ta bar fada tanufi chikin gida ɓangaren ta tawuce tana shiga ɗaki tafashe da kuka mara sauti ta ɗaukoh wayar ta tana kuka tafara kiran layin sadiya,"bugu ɗaya sadiya ta ɗaga "chikin kuka Aunty amarya tafara magana sadiya mun shiga uku aikin gagarabadau baiyiba sadiya ba Aryan ko Aiman a kabawa sarautaba, Ahmad akabawa "dan Allah hajiya hajara kiyi shiru kidai na kukan nan,mubi komai a sannu,dan anbawa Ahmad sa rauta sae akache maki bazamu iyasawa a chan zashi bane,chewar hajj sadiya" Aunty amarya ta goge hawayen ta tana faɗin to dan Allah sadiya kikoma wajensa gobe inkinje ki tuna masa da batun aikin yaran nan kinji,dan suma yanzu sun fara wuche gona da iri a gidan nan,bakiga yadda samarin gidan nan suka fara shisshige musu bane har da Safras fa wai yanzuma ɗayar yarinyar tana ɗakin'sa ga shigiyar ɗayar kuma ta makalewa Aryan harda bata wayar sa gashi uban su shi ya ɗaure musu gindi yahana kowa magana a kan yaran takarisa maganar chikin ɓachin rai "kai, kai, abun har yakai haka to wlh dole mutsaya muyi maganin karki damu ae wan nan ni aka taba ba keba dan Safras na zulaihat che dole gobe zan tafi Enugu idan ma gagarabadau bazae iya aikin ba zan tsallaka niger dan ayi mana sha yanzu magani yanzu " to shike nan sadiya badamuwa bari naturo miki kuɗi yanzu batare data kira amsar Hajj sadiya ta katse kiran ta zauna a bakin gado tachi gaba da kukanta Sai misalin karfe 1:30 a kagama taro jama'a suka fara watse'wa diyana kuwa sae chin chocolate suke itada Zahra da amrat "lamrat kuwa tana zaune kusa da yaya Yusuf suna hira kamar wasu kawaye,hiyana kam har yanzu bata farfaɗo ba tana ɗakin DON Diyana ta ɗaukoh wani carton na chocolate zata buɗe karaf idon ta ya sauka chikin na Aryan dake zaune kusa da Aunty farida suna hira, wani mugun kallo ya wurga mata da sauri ta ajiye chocolate ɗin tana turo baki " diyana lfy kika ajiye chocolate ɗin ki buɗe mana musha mana chewar Zahra "ni Aunty Zahra bana sha sai dai ku kusha tafaɗa tana kunbura kumatu "Aryan daga inda yake zaune bai san san da yayi murnushi ba dan yadda tayi maganar " Daga bayansu sukaji a na faɗin, meyasa bazakisha ba yammata da sauri suka juya dan suga wanene wani hadadɗeb saurayine kyakkyawa mai chikar sura "lfy malam Zahra ta tambaya tana kallan face nashi "zama yayi a ɗaya daga chikin kujerun wajen yana faɗin lfy wajen sister ki nazo" wace sister nawa daga chiki Zahra ta tambaya "gata nan yayi maganar yana nuna diyana da hannu "ɗago fiska diyana tayi zatayi magana caraf suka haɗa ido da Aryan, " da mamaki diyana ke lallan yadda ya chanza lokachi guda ta shiga tunani wae Bayanzu naga yaya Aryan na ɗan murnushi ba to me aka masa kuma naga idon sa sun sauya sunyi jaa gashi yawani ɗaure fuska"Zahra che ta katse mata tunanin datake dachewa diyana ana miki magana "firgigit tayi tare da sake kallo inda Aryan yake sae taga bashi a wajen dawo da kallonta tayi kan saurayin,dake zaune gabanta "kallon shi tayi from head to toe a gatsale tace waye kai "ajiyar zuchiya ya sauƙe san nan yafara magana nidae sunana walid ni ɗane ga sarkin zaria,kuma maganar gaskiya son ki nake kuma so irin na aure ba wasaba " wani dariya diyana tayi kafin tace ni kake so amma dai baka da hankali koh to ni matar soja che sojan ma mai manya manyan bindigu "da sauri walid yamike yana faɗin kiyi hakuri wlh ni bansan ke matar aure bace "baki diyana ta taɓe tana mamakin kowaye yafa ɗa masa ni matar aure che daga chewa ni matar soja che to ae ban auri sojan ba tukun nan tayi nisa chikin tunani taji, Zahra na faɗin tashi muje chikin gd muyi wanka muyi sallah "Aunty Zahra wae har yanzu hiyana bata dawoba diyana ta tambaya tana kwaɓe fuska "eh bata dawo ba amma kar ki damu bakiji yaya prince yace tana ɗakin saba "mikewa diyana tayi jiki ba kwari suka nufi chikin gd Misalin karfe 8 na dare gaba ɗaya family Abba sun haɗu a table ɗin chin abinch har da DON,"Abba yayi gyaran murya yafara magana,ina hiyana take ne yayi tambayar yana kallan Ammi"da mamaki Ammi tace kae badai tun safe yarinyar nan tana sume ba takarisa maganar tana watsawa DON harara "miƙewa DON yayi da sauri dan bai san Abba yafara faɗa yanufi hanyar fita dan shi wlh kwata kwata ya manta da yarinyar,yau kwata kwata bai koma ɗakiba tun daya fita, da sauri yanufi betroom nashi kamar yadda ya kwantar da ita da safe haka ya sameta "dogon tsaki yaja, yajuya yakoma palo ya ɗauko ruwan Faro mai sanyi a freij ya dawo betroom ɗin a gaban gadon ya tsaya,ta buɗe bakin robar ruwan gaba ɗaya ya duddule mata a fuska,"a razane tamike zaune tana ihu,"wani tsawa ya daka mata shoothup, "shiri tayi ta ɗago ido a hankali tana kallansa jikinta sai kerma yake "kawar da kansa gefe yayi yana faɗin tashi kifita min a ɗaki tun ban babballaki ba "da sauri ta miƙe danufin tatafi amma ina wani jirine ya kwashe ta tafaɗi kasa kanta ya bugu da jikin gadon, wani marayan kara tasake dan yinwar datake ji bazai bari tayi kara sosai ba "a fusace DON yace ke me haka kitashi kifita a ɗakin nan nace "chikin kuka da dashewar murya tace dan Allah yaya prince ka taimakeni wlh bazan iya tashiba jiri nake ji ga... Bata karisa maganar ba sakamakon wani mugun kallan daya wurga mata chikin tsawa yace wlh idan baki fita a ɗakin nan ba sai na ballaki "da kyar ta miƙe tana dafa bango tana tafiya, kamar zata mutu ga yinwa ga sarawar da kanta ke mata wasu siraran hawayen bakin chiki da azabar chiwon kae ke bin kunchinta ta kyar ta fito tanufi ɓangaren Ammi "shikuwa DON kwanchiyar'sa yayi a kan katafaren gadon'sa Abba yaga shiru shiru ba DON ba hiyana sae yace ke diyana tashi kije ki kiramin Safras "da sauri Aryan yace bari na kirasa Abba, batare daya jira amsar Abba ba yayi waje da sauri,"itakuma diyana takoma ta zauna jim kaɗan sai ga Aryan da DON sun shigo a jere tun basu zauna ba Abba yafara tambayar ina hiyana "tatafi ɗakin'su DON yabasa amsa yana ɗaure fuska "da sauri Ammi ta miƙe ta ɗauki plate ta zubawa hiyana abinchi da kanta ta fice daga palon " Abba yayi gyaran murya yafara magana kubani hankalin ku, kai Safras da kae da Aryan da Khalid da Yusuf wan nan ba shawara bane umarnine gobe inasan kuraka Aisha dasu diyana kauye "a sukwane DON ya ɗago zaiyi magana ganin babu wasa a fuskar Abba ne yasa yayi shiru "nima zanje Abba chewar Aunty farida "aa my daughter bani zaki tambaya ba ae mijinki zaki tam baya," to shike nan Abba zan tambaye'sa shiru palon yayi sae karan spoon kawae kakeji "Mikewa DON yayi rae a ɓache ya fita palon"miƙewa Aryan ma yayi yabi bayan sa har yakai bakin kofa sae kuma yajuyo yana kallan diyana ke kikawo min coffee da wuri yana gama faɗin hakan yayi waje da sauri "da ɗai ɗai suka watse kowa yanufi ɓangaren'sa Da sauri diyana tayi wanka ta shirya chikin wandon jeans blue da yar t-shirt fari, light make up tayi tasa lipsgloss a ɗan jaramin bakin nan nata ga kitso guda biyu a gaban goshi yakai har kan chikinta tasa turaren da Aunty farida ta bata tanufi shoe rack ta ɗauko high heel fari "hiyana na kwanche kan gado tana ta binta ta ido duk a galabaice take, Zahra kuwa tana palo suna hira dasu yaya Khalid da amrat da lamrat," hiyana na tafi diyana tafaɗa tana kokarin fita da sauri "diyana bakisa ɗan kwali bafa chewar hiyana tayi maganar kamar zatayi kuka dan yadda kanta ke sara mata,"aa hiyana kyale ɗan kwalin nan zafi nakeji bata jira amsar hiyana ba tayi waje "a palo tasamu Zahra yaya Khalid yaya Yusuf lamrat da amrat sae hira suƙe " har kasa ta duƙa ta gaida su Yusuf " "khalid yace wow my sister irin wan nan kwalliya haka ina zakije "hannu diyana tasa tarufe fuskar'ta ta mike tana faɗin zanje na kae wa yaya Aryan coffee ne "kallon Yusuf khalid yayi suka haɗa ido suna ɗan murmushi Yusuf yajuyo ya kalleta yace to yi sauri kije kinji sister "bata jira ya karisa maganar ba tayi waje,dan daman yaya Aryan yace tayi sauri takawo mar gashi ta ɓata lokachi wajen wanka da kwalliya "kichin tanufa a gurguje ta haɗa masa coffee ɗin,ta ɗauka tanufi ɓangaren'sa Da sallama a bakin ta tashiga palon zaune yake saman sofa yana latsa waya karisa shigowa palon tayi gaban sa tazo da ɗuƙa a nitse tace yaya Aryan ga coffee ɗin,"shiru yayi tamkar baiji me take faɗe ba, yachi gaba da latsa wayar sa shiru shiru almost 10 mnt "a shagwaɓe takuma chewa yaya Aryan pls ka ansa mana wlh nagaji "tam kar bai'san da mutun awajen ba ko motsi bai yi ba wayar sa kawae yake latsawa shiru shiru almost 15 mnt again"a hankali tamiƙe tanufi ɗan karamin table ɗin dake tsakiyar palon ta ajiye coffee ɗin takama hanyar fita daga palon "ke zo nan yayi maganar chikin tsawa wadda yasa sai da ta tsorata "da sauri ta juyo tana kallan sa fuskar nan tasa kamar bai san menen dariya ba ga idon sa sun jaa, wani tsoran sane ya dira mata a rae da,gudu gaske ta juya zatayi waje amma sae dae ta'manta high heel tasa "a zafafe yamiƙe taku ɗaya ya ɗamko gashin kanta ta baya"kware baki tayi zatayi ihu yasa hannu ya rufe mata baƙi,a fusace yake faɗin kimin shiru ko na ɓabballaki a chikin ɗakin nan " shiru tayi tana zare ido"sakin ta yayi yana kallan face nata chikin tsawa "yace me yahaɗaki da wan chan yaro "wani yaro kuma tafaɗa tana zare ido" nikiƙe tambaya wani yaro, dawaye kukayi hira ɗazun a fada "baya baya ta farayi yana binta har suka kure bango "bazaki bani Amsa ba sai na ɓallaki yayi maganar chikin tsawa "muryana na rawa tafara magana,wlh yaya Aryan,ban san shiba shine kawai yazo yace yana so na kuma ni nafaɗa masa ni matar sojane "ido kawai ya zuba mata yana kallan yadda lips nata ke motsi,wani irin sabon yanayi yake ji yana ratsa jini da kowanni jijiya na jikin sa har izuwa zuchiyar sa "yatsa ɗaya ya ɗora a kan lips nata yana faɗin shiiiiiii alamar tayi shiru dan inta chigaba da magana zata iya zautar dashi "ɗago ido tayi tana kallan sa shima ita yake kallo, da kyar ya iya buɗe baki muryan sa har sarke wa yake "wae bana hanaki yin kwalliyar dare ba yayi maganar tare da chire yatsar sa daga kan lips nata "murya na rawa tafara magana kayi, kayi,kayi,hakuri ba.... chikin sauri yasake ɗora yatsan sa a kan lips nata yana girgiza kai " ido kawai ya zuba mata yana kallon ta a hankali ta ɗago idon ta itama tana kallan sa matso da fuskar sa yayi dab danata har suna iya jiyo nunfashin Juna "zaro ido waje diyana tayi tana..✍️✍️ Sorry masu karatu sai mun haɗu gobe *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* *Episode 22* Sosai Aryan ke kallan chikin idon ta, kasa tayi da kai dan bazata iya chigaba da haɗa ido da shi ba, sake matsowa kusa da ita sosai yayi, ya matse ta da jikin,bangon "murya na rawa tace dan Allah yaya Aryan kayi hakuri, maganar da tayin nan yasa yaji tamkar an chan ka masa mashi a zuchiya,da kyar ya iya buɗe baki kamar mai raɗa yake faɗin "wae banace karki sake magana ba, hannu tasa ta toshe bakin ta, a hankali ya haɗe fuskar su waje ɗaya,hanchin su na gogan na juna rutse ido tayi dan baza ta iya kallan chikin idon saba,calmly yafara magana "daga yau karki sake kwalliya da daddare,kuma idan wani yasake yima ki magana kika amsa shi sai na ɓab'ɓallaki, yau kuma ina ɗan kwalin ki, a tsorache ta buɗe baki har kerma lips nata keyi tana faɗin kayi hakuri...bai bari ta karisa ba da sauri ya ɗora ya'tsansa a saman lips nata, yana girgiza mata kai yana faɗin "ae banche kiyi magana bako, kiyi shiru ki saurare ni, kawai, shiru ya ɗanyi yana kallan yan da lips na ta ke kerma dan tsoro jiyayi tamkar yayi kissing nata, amma ba zai iya hakan ba itakuwa kara runtse ido tayi dan sai kerma gaba ɗaya jikin ta yake, almost 10mnt suna saye a haka, da kyar ya iya buɗe baki dan yadda yake ji, ya chigaba dace wa "me yasa bakya jin magana tane eh? ko dan kinga ina damuwa da kirinƙa sa ɗan kwalin shiyasa kike kin sawa, to shike nan zan fara hukun taki,a kan hakan,yanzu dai zo nan kifara tsallen kwaɗo yana kai karshen maganar a zafafe ya sake ta da sauri ya juya ya koma saman sofa ya zauna sai lumshe ido yake ahankali ta duka yafara frog jump tana kewaye palon tana hawaye,tun tana kuka a hankali har tafara da ɗan sauti, yana zaune yana jin ta sai faman runtse ido yake,yana chiza laɓɓan SA, dan har chikin ransa yake jin kukan nata, amma yazama dole yarin ƙa hukun tata, kodan tarin ƙa jin maganar sa, frog jump take sosai ga high heel a kafarta kamar an hanata chirewa, sai kuka take,kaɗan kaɗan tafara jin chiwon chiki,amma tana tsoran faɗawa faɗa masa, azaba yayi azaba,sae faman nishi take numfashin ta na fita da sauri sauri jinyadda take numfashine yasa Aryan ɗagowa, ya kalle'ta,Subhanallah, da sauri yamiƙe yanufeta yana faɗin lfy kike kuwa sis,bai kai ga karisawa wajen taba yaga ta sulale kasa kamar bata numfashi,da sauri ya karisa wajen ya duka, a ruɗe yasa hannu ya tallabo kanta yana faɗin Ke,ke,lfy kike kuwa,ɗayan hannun'sa yasa,a saitin kofar hanchin ta dan yaji shin tana numfashi, jin bata numfashi alamar ta sume,ne yasa ya miƙe da sauri ya ɗauke'ta chak yaɗora ta saman sofa, yanufi freij ya ɗauko robar ruwan Faro mai sanyi yadawo ya zauna a gefen ta, buɗe robar ruwan yayi ya tarbo a hannun'sa ya shafa mata a fuska,dogon numfashi taja, a hankali ya furta "ke kina lfy kuwa slowly ta buɗe idon ta a kan face nashi,da sauri ta sake runtse idon tana matsar kwalla, shiru yayi yana kallan'ta wasa wasa tafara juyi tana kara sautin kukan,"ke wae meke damun ki'ne,ya tambaya a ɗan ruɗe dan a'yanayin dayake kallanta kamar period nata ne ke san zuwa chikin kuka take faɗin "chiki yaya Aryan chiki'na wayyo Allah,hiyana ta kizo zan mutu, da sauri yasa hannu ya chire hannu'ta daga rikon datawa chikin nata,ya dora hannun sa awajen,a sukwane kuma yachire hannun nasa dan wani irin shock da yaji, kallan face nata yake dan ya tabbatar da abun dayake zargi shin period ko dai nomal chiwon chikine, ita kuwa sae kuka take, bazai iya jure kukan nata ba, a zafafe ya miƙe ya koma chikin betroom ɗin sa, jim kaɗan sae gashi ya fito riƙe da sirinjin allura,idon ta a lumshe sae kuka take tana juyi a saman sofan, a gefen ta ya zauna ya kama hannun ta a hankali,dan yasan in ta buɗe ido bazata tsaya ya mata allura ba,gashi tana bukatar alluran kodan period ɗin yazo mata da sauki,chikin dabara ya ɗaure hannun nata ya fara ne man jijiya,itakam sae kuka take dan ba tama san yana kusa da ita ba, gyara zaman'sa yayi da kyau, chikin dabara ya tsira mata alluran da sauri ya mata ya zare,sirinjin, a'sukwane ta buɗe ido tana ko'karin ihu,hannu yasa ya rufe bakin nata yana girgiza mata kae,"tashi kije ɗaki ki kwanta yayi maganar yana zame hannun sa daga bakin'ta, chikin dashe war murya take faɗin "yaya Aryan wlh bazan iya tafiya ba,ta karisa maganar tana sakin wani,kuka mara sauti,dafe kae yayi yana faɗin"wae banace kukan nan ya isaba kiyi shiru haka nan,yana gama faɗin hakan yamiƙe,ya ɗauke ta chak ya saɓa'ta a kafaɗar'sa yayi waje da ita,da sauri sauri yake tafi kai tsaye ɓangaren Ammi,yanufa da ita,da sallama ya'shigo palon babu kowa,a hankali yafara takawa izuwa ɗakin su kamar bai san taka kasan, kodaya shiga sae daya sauke wani nauyayyar ajiyar zuchiya,dan ganin su Zahra sunyi barchi, saman sofa ya kwantar da ita, ta buɗe baki zata masa godiya da sauri ya juya ya bar ɗakin,har yana tun tuɓe, chire takalman kafar ta tayi ta kwanta,ta dafe chikin ta ba jimawa barchi yayi awan gaba da ita Aban garen Aryan yana fita ɓangaren Ammi ɗakin sa ya koma,a gurguje ya shiga, toilet wanka yayi ya shirya chikin kayan barchi,riga zuwa goiwa mai igiya, gaban rigan a buɗe take faffaɗar kirjin nan nasa awaje rigar fari ne tas,mai laushi sae kamshi yake zubawa fitowa palo yayi ya ɗauki coffee ɗin da diyana ta kawo masa,ya koma betroom,kaɗan yasha saboda coffee ɗin yayi sanyi, ajiyewa yayi kan table ɗin tsakiyar ɗakin,ya haye saman katafaren gadan'sa ba jimawa barchi yayi awon gama dashi Washe gari tun asuba su Ammi suka shirya, Ammi Aunty farida hiyana diyana Zahra yusuf Khalid Aryan da kuma DON, lamrat da amrat kuma Anbar su wajen Aunty mardiya "wasu dan ƙara dan karan, motochi masu numfashi guda 5 suka ɗauƙesu zuwa Airport, ajere motochin suka jera har Airport, Ammi da Aunty farida mota ɗaya suka shiga,DON da Aryan motar'su ɗaya,hiyana diyana da kuma Zahra motar ɗaya Khalid da Yusuf ma motar'su ɗaya,ɗayan motan kuma sojoji ne a chiki,diyana sae murna take yau zataga yaya bello da innar yaya bello, Zahra ma sae murna take yau zataje kauye dan inba makaranta ba bata taba zuwa ko inaba,shiyasa ta dage sae tabisu, idan muka koma ɓangaren DON kuwa kamar zai mutu dan bakin chiki sae wani ɓata fuska yake kamar anche masa kwasan kashi zaije,Aryan Khalid Yusuf kam ko ajikin su basu damuba, "da private jet na yaya Aryan suka tafi,tun jirgin'su bai sauƙa ba motochi 6 daga gidan sarkin yola ke jiran'su a Airport karfe 10 na safe jirgin'su ya sauƙa, basu wani ɓata lokachi chikin jirgin ba suka fito,DON yafara fitowa fiskar nan tamkar wani mayin wachin zaki taku yake irin na jaruman maza,daka kansa kaga wadda akai wa zuwa dole,Aryan na biye dashi a baya,sai Khalid da Yusuf,Aunty farida rike da hannun diyana suma suka sau'ko Ammi na biye dasu Abaya,sai Zahra da hiyana,Shahram da Abdol ne karshen fitowa,kae tsaye wajen motochin suka nufa, da sauri Shahram da Abdol suka fara buɗe musu kofar motochin, Aunty farida da Ammi mota ɗaya suka shiga,DON da Aryan motar su ɗaya, Khalid da Yusuf suma motar su ɗaya,hiyana diyana Zahra matar su suma ɗaya,sai Abdul da Shahram suka shiga ɗayan motar suma,kamar dai yadda sukazo,a jere motochin suka bar Airport ɗin da ma tsakai chin gudu, kai tsaye kauyen jambutu suka nufa, wato kauyen su hiyana haka suka rinƙa keta dajin nan har kofar gidan su hiyana sukayi parking,na motochin, da yake yau kasuwar garine, shiru garin yayi ba jama'a duk sun tafi kasuwa,da sauri Shahram da Abdol suka fito daga nasu motar, Shahram yazo ya buɗewa Aryan, Abdol kuma ya buɗewa DON,kafa DON ya zuro waje batare daya fitoba yana zaune chikin motar,yana latsa waya yana wani kwaɓe fuska, Aryan kuwa,fitowa yayi yana kallan yanayin garin,Ammi da Aunty farida suka fito suka jera zuwa chikin gd "Ammi nikam bari naje dubo yaya bello tukun nan chewar diyana tafaɗi hakan tana murnushi,"bazakije ba wuche ki koma chikin moto Aryan yafaɗi hakan chikin tsawa,"Ammi dake tsaye a dai dai bakin kofar shiga gidan su hiyana, tace "a'a ina ruwan ka da ita, kasan halak chin da bello yamusu ne jeki abun ki diyana muma muna zuwa ai,bari mu gama da nan tukun nan, Tun Ammi bata kae karshen maganar ba diyana ta kwasa Aguje ta tanufi hanyar gidan su yaya bello, kwafa Aryan yayi a zuchiyar sa yana faɗin zamu haɗune, hiyana da Zahra ma fitowa sukayi su kabi bayan su Ammi, "to ni dai tun da Allah ya kawomu kauye yau barinaje naga gari chewar Khalid da sauri Yusuf yace "a'a jirani muje tare jerawa sukayi tare sukanufi chikin gonaki, wani dogon tsaki DON yaja yana faɗin "ni gaskiya an chucheni wlh da akasani dole nazo garin nan, Aryan dake tsaye kusa dashi bai san sanda dariya ta kub'che masa ba dan yadda DON yayi maganar, wani mugun kallo DON ya watsa masa yana faɗin me kakewa dariya to "kai nakewa dariya mana yanzu dan Allah prince menene laifin garin nan, ae kodan albarkachin a nan aka haifi Ammi ka girmama garin koh, tsaki kawai DON yaja batare daya sake chewa komai ba Diyana kuwa da gudu ta faɗa gidan su bello ko sallama babu tun a kofar gida take faɗin "yaya bello ina kake yaya bello ina kake, bello da buba suna zaune a kan tabar ma a tsakar gida innar bello na girki, inna buba bata nan, hasana matar bello tana Shara,a tsakar gd, da sauri bello ya miƙe jin muryan diyana,dan kuwa ko mutuwa zaiyi ya dawo bazai manta voice na diyana ba, da gudu diyana ta kariso chikin gida kai tsaye wajen yaya bello tanufa zata rungume'sa kome ta tuna sai kuma taja birki, tana kallan sa shima ita yake kallo chike da farinchi yace "diyana kece? diyana baki yaki rufuwa sai dariya take tace "yaya bello ina....bata kai karshen maganar ba ta sake wani ihu sakamakon san dar da bubu ya buga mata a goshin'ta, kan kache me jini ya wanke mata fuska ihu take sosai shi kuwa buba kamar mahaukachin ya sake ɗaga sandar ya buga mata a kafa, nan take ta faɗi kasa tana ihu, a zafafe bello ya ɗamki sandar yana kokarin kwache wa buba kuwa yaki saki nan take suka kaure da faɗa, da gudu innar buba tafito daga kichin tana salati, hasana kuwa jefar da tsintsinyar hannun ta tayi tanufi ɗaki da gudu dan tsoro, ganin buba da bello sun kaure da faɗane yasa diyana ta miƙe da kyar, tanufi hanyar fita daga gidan,asukwane buba ya sakarwa bello sandar yabi bayan diyana da gudu yana faɗin yau sai na kashe'ki shegiya, diyana kuwa ganin buba na zuwane yasa ta tattara iya sauran karfin ta ta watsa da gudu tayi waje tana ihu Jin ihun diyana yasa Aryan ɗagowa a'sukwane, ganin diyana na gudu ga jikinta duk jini yasa Aryan ya nufe ta da sauri, da gudu su Ammi ma sukayo waje jin ana ihu, Diyana na kokarin faɗuwa Aryan ya karisa a zafafe batare da ya damu da jinin dake jikin taba ya rungumeta a kirjin'sa yana faɗin "lfy me yasa me ki eh.. bai kai ga rufe baki ba sai ga buba ya fito da gudu yana faɗin "sai na kashe ki ni zanyi ajalin ki a zuchiye Aryan ya saki diyana tana tangal tangal zata faɗi bai ma luraba idon sa ya rufe gadan gadan ya nufi buba,da gudu Aunty farida ta kariso wajen ta riƙe diyana dake kokarin faɗuwa,ta rungumeta suka koma chikin gidan su hiyana na, bello daya biyo bayan buba dan ya dakatar dashi kar ya bugi diyana ganin dasu Ammi tazo yasa ya koma gefe ya harɗe hannu a kirji yana kallonsu, DON kuwa yana zaune ko kallan inda su diyana suke bai yiba bare ma ya tanka sai latsa wayarsa yake, dayaji hayaniyar jama'a na damun sa sai ya ɗauko bluetooth yasa a kunnen sa ya kunna kira'an Al qur'ani mai girma na minshawi ya kure volume ya jingina da kujerar motar ya lunshe ido Buba ganin Aryan ya tin'karosa gadan gadan ga fiskar nan tasa kamar wani,mayinwachin zaki, a'sukwane buba ya juya zai koma chikin gd, sai dai ina taku biyu Aryan yayi ya dam ki wuyar'sa ta baya ɗagashi sama Aryan yayi, yayi wurgi dashi gefe wani ihun azaba buba ya saki, gadan gadan Aryan ya nufeshi dam kar wuyar sa yayi ya kai masa wani naushi a fiska nan take wajen ta kunbura, ihu buba yake kamar makoshin sa zata fashe, baji ba gani Aryan ke kai masa bugu ta ko ina, jin yadda buba ke ihu da kyar muryar sa ke fita ne yasa Ammi ta nufesu da sauri dan kar Aryan yayi kisan kai, daga ɗan baya Ammi ta tsaya,a tsorache tace "Aryan ka kyalesa haka ya isa, Aryan bai ma san tana yi ba dan baya ji baya gani bugu kawai yake kai wa buba duk ya fashe masa jiki ga fuskar sa ta kun bura sun tum, Ammi ta ruɗe sosai dan Aryan baya chikin hayyachin'sa kotayi magana bazai jiba gashi Aunty farida tayi chikin gd da diyana, bare ma tayiwa Aryan magana, da sauri ta juya tanufi wajen DON zaune yake a chikin motar idon sa a lunshe hankalinsa kwanche, dan yada Bluetooth bai ma san meke faruwa ba"kai katashi kaje ka dakatar da Aryan daga bugun ɗan mutane Ammi tafaɗa tana kallo face nash, shiru DON bai amsa ba kuma bai buɗe ido ba, ganin hakan yasa Ammi tayi tunanin kodai barchi yake, da sauri tasa hannu tana ɗan bubbuga Shi, slowly ya ware green eyes nashi a kan face ɗin Ammi, da sauri ya chire bluetooth dake kunnensa yana faɗin Ammi lfy, "ina fa lfy ga Aryan chan yana kokarin kisan kai, katashi kaje ka dakatar da shi daga dukan ɗan mutane, ɗaure fuska DON yayi yana faɗin "to ni Ammi ina ruwana basu suka ja ya bugesu ba daman ai mutanen garin nan da dabbobi suke..wani birki ya jaaa da maganar asukwa'ne ya daɗa waro manya manyan green eyes nashi yana kallon Ammi, data ɗaga yatsu biyar zata zabga masa mari sai kuma itama ta dakata tana kallonsa, chikin fushi Ammi tafara magana "to a nan aka haifi uwar idan mutanen garin nan dabbobi'ne to fa kasa har dani ina daga chikin dabbobi nima ko naso ko baka so nan shine tushen ka ta ɓangarena kuma ina alfahari da hakan,idan kaga dama katashi ka dakatar da ɗan uwan ka idan kuma bakaga dama ka barshi yayi kisan kai tana kai karshen maganar ta juya a fusache ta koma chikin gida, dafe kai DON yayi yana faɗin "dan Allah Ammi kiyi hakuri na tuba, why why zan ɓatawa mahaifiya'ta rai sosai haka, har take kokarin yin abun da bata taba kotan tawaba mari Ammi, kuma ni NO yau gaskiya na kure ta, sosai dole naje na nemi yafiyarta ya karisa maganar yana miƙewa kai tsaye wajen su Aryan yanufa,yana taku irin na jaruman maza, yana zuwa yasa hannu ya damki damtsen hannun Aryan ya jashi baya, a fusache Aryan yasake nufar buba gadan gadan, rikesa DON yayi yana faɗin "wai wan nan dukan na menene haka ya isa baka ganin ya suma ne wai ma me ya haɗaku kune, shiru Aryan yayi yakasa magana sai huchi kawai yake ga wani iska mai zafi dayake furzarwa daga bakinsa, hannunsa DON yaja har wajen mota, ɗauko robar ruwa DON yayi a chikin motar ya buɗe bakin robar ya miƙawa Aryan, ansan ruwan Aryan yayi ya kafa robar a bakinsa ya farasha, ganin yakusa shanyewa'ne yasa DON ya ɗauko masa wani yabuɗe yana jiran ya karisa shan'yewa, tas Aryan ya shanye ruwan, yayi jifa da robar, yasa hannu ya anshi wanda DON ke riƙe dashi ya duƙa ya zuba ruwan gaba ɗaya a tsakiyar kansa,shiru yayi Almost 7mnt sai faman furzar da wani iska mai zafi daga bakin'sa yake, ganin Aryan bai da niyar miƙewa yasa DON kamo hannunsa ya mikar dashi ya zaunar dashi chikin mota yana kallon face nashi "are U okey bro DON ya tambaya yana nazarin face ɗin shi, jinjina masa kai kawai Aryan yayi batare dayayi magana ba "me ya haɗaka da mutanen kauyen nan,har ka masa irin wan nan duka, a zafafe Aryan ya ɗago kamar wadda akawa allura yasake miƙewa yana kokarin nufar buba, da sauri DON yasake kamo hannunsa, yana faɗin "it's ok zo kayi zaman ka ya isa haka kodai so kake ka ɗau doka a hannun kane ya isa pls, da kyar DON ya shawo kan Aryan ya hakura ya kyale buba, shiru sukayi Aryan na zaune chikin mota DON na tsaye a kusa dashi yana kallansa, almost 15mnt san nan Aryan ya ɗago yana faɗin "ina su Ammi, wani dogon numfashi DON yaja tare da sauke ajiyar zuchiya kana yace, thank God daka dawo chikin hayyachin ka, tsaki Aryan yaja kafin yace "ni bansan wulakanchi da che maka akayi bana chikin hayyachi nane pls ka faɗamin ina su Ammi "suna chikin gidan chan mana yayi maganar yana nuna gidansu hiyana da hannu, shiru Aryan yayi kamar mai tunani jingina kansa yayi da jikin kujerar motar ya lumshe ido, zuba mi shi wan nan manya manya green eyes nashi nan DON yayi yana ta kallonsa kamar mai son gano wani abu a tattare dashi. A ɓangaren buba kuwa, a sume yake ga jiki duk jini, bello ya ɗauke sa Chak ya saɓasa a kafadar'sa yayi chikin gida dashi, saman ta burman dake shinfiɗe a tsakar gidan bello ya kwantar dashi san nan yakira hasana, yace ta kawo masa ruwa, da sauri hasana ta kawo ruwan a kwano bello ya ansa ya ɗiba a hannun'sa ya shafawa buba a fuska, shiru bai farfaɗo ba, sake ɗibar ruwan bello yayi yasha fa masa nan ma shiru, bai farfaɗo ba zuba masa ruwa mai ɗan yawa bello yayi shiru buba ko motsi baiyi ba, dukar da kai bello yayi sai tin kirjin buba yasa kunnensa dan yaji shin mutuwa yayi ne, tabbas zuchiyar buba na har bawa to amma an zuba ruwa an zuba bai farfaɗo ba, shiru bello yayi yana tunani a wan nan yanayi innar bello tafito daga bayi ta same'su chikin ruɗu da kiɗima ta nufe'su tana tana faɗin "bello me ka masa badai dukan'sa kayi ba "a'a inna bani na dake sa ba yan uwan'su diyana ne suka masa hukunchi "to yanzu bello ya zamuyi kasan, san dai bala'e mahaifiyarsa yanzu ko zamu tsallake inuwar mu bazata taɓa yarda ba kai ka bugesa ba, shiru bello yayi bai sake chewa komai ba ya zubawa buba ido . A bangaren su Ammi kuwa zaune suke a tsakar gd diyana na kwanche a kan chinyar Aunty Farida tayi barchin wahala duk da an wanke mata goshin nata jinin bai daina zuba ba, miƙewa hiyana tayi tana faɗin "Aunty Zahra kizo muje ɗakin bappa,"to Zahra tace san nan ta miƙe suka nufi ɗakin bappa, kamar yadda suka bar ɗakin haka yake ba'a taɓa komai ba sai uban kura da datti da ɗakin yayi, nan fa hiyana ta shiga kakkaɓe kurar ta fito ta ɗauki tsintaiya a waje ta koma chikin ɗakin ta hau gyaran ɗakin Gyara zama Ammi tayi tana fuskantar Inna tafara Magana "habiba kinsan kafin Ahmadu ya rasu babu Aure a tsakanin ku Koh, to yanzu mu ba wan nan che ta kawo muba, yanzu dai wan nan gida da kike chiki kirike mun barmi'ki, ki chigaba da zaman'ki a chiki da sauri Aunty Farida tace "Ammi ya zakiche kin bata gidan kuma ina che ae ba zai yiwu kiyi kyauta da dukiyan marayu, batare da izinin suba, murmushi Ammi tayi nasu irin na manya kafin tace "feeda wan nan dukiyar dakike gani bana su hiyana su kaɗai bane har da nawa a chiki nima ina da kaso, dabbobi 60 baban mu ya rasu ya bari ga filaye da gonaki, ba yadda za'ayi nayi kyau ta da abun da ba na waba Aunty farida zatayi magana hiyana tafito daga ɗakin bappa da gudu tana faɗin Ammi ki.. *💫STAR LADY💫* *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* *Episode 23* Da gudu hiyana ta kariso wajen su Ammi tana faɗin "Ammi ki kalla, "manene wan nan kuma hiyana, Aunty farida ta tambaya da mamaki a fuskarta, da sauri Ammi tasa hannu ta ansa wani ɗan karamin tsohon a kwatine irin na ajiye abu mai mahim manchi "hiyana ina key ɗin a kwatin Ammi ta tambaya tana goge kuran jikin a kwatin, "nima ban gani ba iya wan nan kawai nagani "ok to kutashi muje mu duba key ɗin kuyi sauri dan karmu bata lokachi kunsan yau zamu koma tana kai karshen maganar ta miƙe,tanufi ɗakin bappa a hankali Aunty farida ta sauƙe kan diyana daga kan chin yar ta ta kwantar da ita a kan tabar man ta mike itama tabi su Ammi binchike suka shiga yi a ɗakin bappa,su duba nan su duba chan, sun bin chika ko ina amma basuga key ɗin ba Ammi tace "muje kawai tun da babu key ɗin dan ajiye a kwatin a hannu na dan nasan abu mai mahim man chine Ahmadu yasaka a chikin wannan a kwatin,domin a kwatin asali na baban mu ne abubu masu muhimmanci ake ajiyewa a chiki tana kai karshen maganar tanufi waje, suka bi bayan ta har sum fita hiyana ta dawo da gudu ta ɗauki wata jakar bappa mai ɗan girma jakar chike take da Qur'ani da hadisan, ta karkaɗe kuran dake jikin jakar ta ɗaki tsumma da goge jakar tas san nan ta ɗauka ta nufi wajen, kuɗi Ammi ta ɗauko a jakar ta ta kirga 50k ta mikawa inna, sai washe baki inna take tana hannu ta amsa a zuchiyar ta, tana faɗin kuɗin zuwa wajen malam sun samu Ammi ta dubi Aunty farida tace "feeda ki tashi diyana mutafi Koh kinga rana nayi'fa, kuma mai martaba yace kar muwuche karfe 2 "a'a Ammi dan Allah kar a tasheta kingafa wahalar da yarinyar nan tasha hiyana kije ki kiramin Aryan ko prince ɗayansu yazo ya ɗauke'ta Aunty farida ta karisa maganar tana kallon hiyana, jiki ba kwari hiyana ta juya tanufi wajen a zuchiyarta tana tuno abun da DON yamata jiya, a tsorache ta karisa wajen motar nasu, zaune suke a chiki,sunyi shiru DON na latsa waya, Aryan na jingine da jikin kujerar mota idon sa a lunshe kamar mai barchi, jikinta har kerma yake ta karisa wajen su ta duka har kasa chikin sanyin murya da tsoro tace " yaya prince Aunty farida tace na kira ɗaya daga chikin ku, kamar basuji me tace ba, bawan da ya ɗago barema tasa ran zai mata magana, tsorone yasake kamata tashiga tunani, in tashi in tafine ko dai basu ji bane nasake mai mai tawa, chike da fargaban abun da zai biyo baya ta kuma chewa "yaya prin...bata kai karshen maganar ba Aryan yayi saurin che mata "kije ina zuwa dan yasan in ya bari ta karisa maganar DON zai daka mata tsawa ya firgitata,da sauri ta mike har tana kokarin faɗuwa takoma chikin gida, Slowly ya buɗe idonsa tare da ɗagowa daga jingina da yayi da jikin kujerar, a nitse a zuro kafarsa waje kafin yafito daga motan gaba ɗaya, sai daya fito ya juyo ya kalli DON yace "bari naje naji menene yasa Aunty babba ke kiran mu, batare daya jira yaji me DON zai che ba ya nufi chikin gidan, dan yasan DON ba tan kashi zai yiba, da Sallama ya shiga chikin gida daga ɗan baya ya tsaya yana faɗin "Aunty babba lfy kike neman mu, "lfy diyana zaka ɗauka ka kai min ita mota tayi barchine kuma bansan a tashe'ta dan kukan da ta sha yaka mata ta huta "shiru ya ɗanyi yana kallan face ɗin diyana yadda jinin ke zuba kaɗan kaɗan ga wajen ya kunbura sosai, nan take yaji wani ɓachin rai jiyake zuchiyar sa na tafasa sosai tunani yake anya idan nabar wan chan kazamin yaran haka bai chucheta dayawa ba kuwa, "Aryan lfy kuwa Aunty farida ta tambaya tana kallon fiskar'sa ɗauke kai yayi daga kallon diyana ya dawo da idan sa kan Aunty farida "ba komai Aunty babba ya bata amsa tare da nufar inda diyana ke kwanche hannu yasa a aljihun'sa ya chiro hanky ya duƙa a hankali yafara goge nata jinin, mamakine yakama su Ammi musamman Zahra shiru sukayi suna kallon ikon god, Aunty farida kam sai murmushi take tana adduar Allah yasa Aryan ya kamu da sin diyana dan ita har cikin zuchiyar ta tana kaunar diyana sosai ganin diyana na ɗan motsi tana kokarin farkawa yasa Aryan chire hanky ɗin daga kan goshinta,ya zuba mata ido sosai yana kallon ɗan tsagun dake kan gerarta ta raba gerar gida biyu, bakaramin kyau gerar ta masa ba wani dogon numfashi yaja kafin ya miƙe ya tsaɓeta a kafaɗarsa yanufi waje da ita gaba ɗayansu suka rufa masa baya Ammi tana faɗin "to habiba mun tafi idan da rabo sake haɗu Allah ya haɗa fuskokin mu idan kuma babu to Allah yabamu dachewa tana kai karshen maganar tayi waje, ita dai Inna ko ajikin ta sae murna take tasamu kuɗin zuwa wajen malam Chikin mota Aryan ya kai diyana ya kwantar san nan ya dubi Zahra da hiyana dake tsaye a bayan sa yache "ku koma ɗayan motar chan ku barta a nan ita kaɗai tun da barchi take, hannun hiyana Zahra ta kama suka nufi ɗayan motar, shi kuma ya juya ya nufi motar'su yadda ya bar DON haka ya dawo ya same'sa sai latse latsen waya yake, zama yayi a gefen sa ya kwantar da kansa a jikin kujerar motar yana kallon sama slowly ya lumshe manya manyan ash eyes nashi nan "Ke zahra'u ina zaku je baga motar ku chan ba Ammi ta tambaya tana kallon su Zahra dake kokarin buɗe motar da yaya Aryan yace su dawo chikin ta tace "yaya Aryan yace mu dawo nan mu kyale diyana a chan tun da barchi take "ok to bari mu shiga gidan su bello, jin an ambachi sunan bello yasa Aryan ɗagowa tare da waro ido asukwa'ne, ɗaure fuska yayi sosai yafara magana "Ammi ki bari dai a kira bello yazo nan ya sameki ban yar da kuje gidan ba, sai lokachin DON ya ɗago green eyes nashi dan jin yadda Aryan yayi magana yasan ranshi a ɓache, zai yi magana sai ya jiyo Ammi na faɗin "aa Aryan ni ina mutunta mutanen garin mu dan na Aure jinin sarauta ba shi'zaisa na wulakanta mutane ba, innar bello ta girmeni sosai ita zanje zanje in gaisar, sai muyi magana da bello san nan ga bappa bello shima zan gai dashi, tana kai karshe maganar ta wuche tanufi gidan su bello da sauri Aunty Farida ta bi bayan'ta, Aryan kuwa kamar zai yi kuka saboda bakin chiki sai huchi yake, wani iska mai zafi DON ya furzar daga bakinsa tare da juyo da green eyes nashi yana kallon Aryan calmly ya fara magana "kai me kake wani ɓata rai haka ae kaɗan ma ka gani in dai Ammi che Allah dai ya rufa mana asiri kar tache mu kwana a garin nan, wani dogon tsaki Aryan yaja kafin yace "wlh nima naji gaba ɗaya na tsani garin, da sauri DON ya juyo da kyau yana kallon Aryan from head to toe wani dogon numfashi taja tare da sauƙe ajiyar zuchiya, yayi shiri kamar mai nazarin wani abu "lfy kake kallona haka Aryan ya tambaya yana kawar da kai gefe "Aryan are U okey kuwa? Wai meyasa tun ɗazun ka keta wani fushi da ɓata rai ne? Dawo da kallan sa Aryan yayi kan face ɗin DON ya ɗaure fuska sosai yace "wai ni prince wani irin iskanchin ne wan nan sai ka'rinƙa wani tambaya ta ina lfy ina lfy to am not okey haba dan Allah ni yarone, "yanzu nasake tabbatar wa tabbas akoi abun da ke damun ka daga magana sai fushi sai kache ba lfy ba "tsaki Aryan yaja a kule yace "to sai ka bincike ko wace chuta che ke damu naɗin ai, shiru DON yayi bai sake magana ba kuma bai dai na kallon face ɗin Aryan ba, ganin haka yasa Aryan juro kafarsa waje yana kokarin fata daga motar, da sauri DON ya rikoshi, "where are U going yayi tambayat still dai yana kallon face ɗin sa, wani dogon tsaki ya kuma ja kafin yace "wai dan Allah prince meyasa kakeson takura min ne, me namaka dan Allah ka kyaleni haba, ɗaure fuska sosai DON yayi yafara magana "saboda ina kaunarkar mana Aryan ka nitsu kadawo chikin tunanin'ka kabani hankalin ka bari'ma na maka wasu tambayoyi, kara ɓata fuska Aryan yayi yana kawar da kai gefe "me ya haɗaka da wan chan mutumin da ka buga har ya suma? Na biyu me ya fusata'ka chikin ɗan kankanin lokachin,bayan ni nasan baka sauri hawa haka, na uku meke damun ka, yau naga abubuwa dayawa a chikin kwayar idon ka, juyowa Aryan yayi da kyau ya rungumi DON yana faɗin "ban saniba my blood ban saniba wlh nima na rasa meke damuna kwata kwata gaba ɗaya sai in rinƙa ji kamar ba niba,ya karisa maganar chikin rau'nanniyar murya, hannu DON ya ɗora a saman bayan shi yana ɗan bubbuga shi a'hankali kamar karamin yaro yana faɗin "it's okay ya isa, nima nasan ba abun da kake ɓoyemin kuma babu wani abun da zaka iya ɓoyemin, kawai abunne yana bani mamaki gaba ɗaya ka sauya kuma nayi binchike a kan lafiyar ka baka da wata matsala duk wani binchiken daya dache nayi nayi, amma bawani abun dake da munka, inajin ba daɗi inganka hakan shiya nima abun yake damuna, ya karisa maganar yana raba jikin su, mayar da kai Aryan yayi ya kwantar a jikin kugerar ya lumshe ido yana mai ds numfashi, shiri DON yayi kamar mai tunani. A bangaren su Ammi da Sallama ita da Aunty farida suka shiga gidan su buba da suri Inna bello taminƙe ta nufosu tana murnushi, "subhanallah Ammi ta furta ganin buba a kwanche ko motsi ba yayi da sauri ta karisa wajen tana faɗin "bello ku kai shi asibiti mana, shiri Inna yaya bello tayi tana mamakin kyawun hali irin na Ammi "zamu kai shi Ammi yanzu nake son tashi inje in kira mai mashin bello yafaɗa yana kokarin tashi "a'a dakata bello magana nakesan yi da kai daman, bayan mun gama maganar sai ka kai shi asibitin "to Ammi chewar bello yayi maganar yana gyara zaman'sa, kujeran katako innar yaya bello ta ɗauko wa Ammi da Aunty farida, ansa sukayi suka zauna suna fuskantar juna, Ammi ta fara magana "bello ka chigaba da kula da dabbobin nan inshaa Allah idan muka gama magana da Mai Martaba zamu wai waye'ka, san nan kabawa habiba shanu uku biyu mata da ɗaya namiji gonakin bappa kuma duk mun barma ka chigaba da amfani dasu gidan da habiba ke chiki mun bar mata, yanzu sauri muke lokachi ya kure banajin zamu sake zuwa nan kusa amma ko ban zoba duk shawarar da Mai Martaba ya yanke zan aiko ɗan aika,ya sanarma ta kai karshen maganar tana miƙewa, miƙewa Aunty farida ma tayi suka sufi hanyar fita su nawa Inna sallama, har wajen mota yaya bello ya rako su Ammi, kuɗi mai yawa Ammi da Aunty farida suka bashi san nan Ammi tace "ka ɗauki buba ka kai shi asibiti yanzu nan "to kawai yaya bello yace tare da yajuya ya koma chikin gida, Aunty farida ta dubi Ammi tace "muje mana kodai akoi wani abune "a'a ban san meyasa basu tada motocin ba jeki tambayo yan uwan naki, wuchewa Aunty farida tayi tanufi motar su DON,Ammi kuma tashiga motar su ta zauna. zaune suke shiru DON na latsa waya Aryan ya jingina kai da jikin kujerar motar ya lumshe ido "Prince mutafi mana kodai akoi abun da kuke jirane Aunty farida ta tambaya tana kallon face ɗin Aryan dake lumshe da ido, slowly ya ware manya manyan ash eyes nashi a kan face ɗin ta, a hankali ya buɗe baki zai yi magana DON yaja dogon tsaki yana faɗin "wayan chan kafar yawon mana muke jira na kirasu sun che suna zuwa, su waye kuma Aunty farida ta tambaya tana taɓe baki "Khalid da Yusuf mana chewar Aryan, DON kuwa kawar da kai gefe yayi bai sake magana ba, murmushi Aunty farida tayi kafin tace "ae da sun jirani munje ganin garin tare, a sukwane DON ya dawo da kallansa kanta, sai murmushi take, Aryan zai yi Magana sai ga Khalid da Yusuf kariso wajen sai dari suke kamar ba lfy ba, dogon tsaki DON yaja san nan ya rufe kofar motar yawa Shahram umarni akan sutafi juyawa Aunty farida tayi tana kallon su Khalid "lfy Khalid kuke dariya haka, da ido Khalid yamata nuni da DON yasake kwashewa da dariya harara wasa tawa Khalid san nan ta wuche ta mota motan su wuchewa su Khalid ma sukayi nasu motar sai dariya suke, a tare motochin suka tashi da gudu gaske saboda sunyi latti Abba yache kar su wuche karfe 2 yanzu kuma Almost 12:30 kai tsaye Airport suka nufa, suna parking, ba tare da ɓata lokachi ba suka fito Aunty farida taje ta buɗe motan da diyana ke chiki tasa mu already tatashi daga barchin riko hannun ta tayi tafito da ita daga chikin motar duka nufi jet ɗin, ahankali diyana ke takawa saboda jiri da take gani ga chiwon kai har yanzu jini na zuba kaɗan kaɗan daga goshin ta ga wajen sai daɗa kunbura yake, tun da tafito daga mota Aryan ke kallonta jiyake kamar kamar yaje ya ɗagata ya shigar da ita jet ɗin amma ya danne dan karsu che wani abu zuchiyar sa sai tafasa take wani raɗaɗi yake ji haka dai har suka isa wajen katafaren jet ɗin PRINCE SAFRAS suna shiga batare da ɓata lokachi'ba Jirgin ya ɗaga zuwa kano A bangaren Inna kuwa su Ammi na tafiya ta ɗauki nayafin'ta ta fiche daga gidan gidan su bello tashiga da sallama da murnan ta, tana faɗin ina mutanen gidan hasana dake ɗaki tafito ta duka kasa tace "ina wuni Inna ɗaure fuska Inna tayi kafin ta amsa da lfy ina mutanen gidan "sun tafi kai buba wajen malam, dafe kirji Inna tayi tana faɗin "buba kuma me ya sameshi, shiru hasana ta ɗan yi kafin tace "nima ban saniba kawai naga hamma ya shigo ɗauke dashi a kafaɗarsa ya suma, Inna bata tsaya jin karshen maganan hasana ba tayi waje da sauri, tafiya take sauri sauri gudu gudu har takai wajen wani ɗanin bukka mai girman gaske, ba ko sallama ta faɗa chiki tana faɗin "ina buba'n yake, wani dattijo dake zaune saman fatan rago wadda a kalla zai kai shekara 70 ya ɗago kananan idon san nan ya ɗubi Inna yace " ga buba nan ya faɗa doguwar suma, dafe kirji Inna tayi ta mai mai ta doguwar suma kuma mun shiga uku kai bello ina innar buba take, Bello dake zaune kusa da buba yace "tana wajen bappa a gona yana kai karshen maganar Inna ta juya tayi waje tsabar sauri har tana kokarin faɗuwa tanufi hanyar wajen malamin su tafiya tani mai nisan gaske kamar dai kullum zaune ta samesa a saman dutsen dayake zama kullum, da baya baya ta shiga ta zauna akan jan kyallen da suka saba zama sae washe baki take, wani dariya bokan yayi da sauti mara daɗin ji kafin yace "kin kawo kuɗin koh to ajiye inda kuka saba ajiyewa kishiga masauki ina zuwa, chikin tsorata Inna tace in shaga masauki kuma ba kuɗi kawai kache na kawo ba, chikin tsawa bokan yafara magana "aiki kike san amiki'ne ko dai tambaya zaki tsaya kina min to bari kiji aljanun da zasu miki aiki sun che, aikin nada wahala domin ba karamin abu bane zai warware tsarin jikin yaran nan dan kyakkyawan shiri aka'musu, kuma ita ɗayan babban chikin su ba lallai bane mu iya yimata wani abun saboda tana yawan sallar dare ga karatun Al qur'ani da take, kullun jikin ta da tsarki tana askar sosai bata zama ba alwala, kuma babban matsalat ma shine bata neman faɗa bata shiga harkar kowa, kinga idan da tana faɗa da mutane to kota jikin su zamu iya raɓar'ta, Amma bata shiga har kar kowa ba mu isa mu kusan cheta ba, barema har mu iya yimata wani abin amma dai muna nan muna aiki mun samata ido duk lokachin da muka samu dama kamar in tana al'ada kinga bata da sarki, kuma mafi yawanchin lokuta idan mace na al'ada bata damu dayin askar ba basu zama da alwala, to in dai muka samu dama zamuyi aiki a kanta, yanzu dai kitashi kishiga ma sauki ina zuwa yau bani zanyi amfani dake ba duna ne wan da zai miki aikin shine zai yi amfani dake, murya na rawa duk tagama tsorata yanzu da aljani zata kwanta wani gefe na zuchiyar ta yace kai ba dai za'amiki maganin su hiyana ba ai kawai kiyi koma me "amma dai yau bata baya za'ayi bako? da kyar ta iya karisa maganar dan rawar da muryar ta keyi da kaji kasan a tsorache take, chikin tsawa bokan yace "idan baki bukatar aikin ne kitashi ki bani waje ni zaki chewa ba tabaya ba to ai bake zaki zaɓi ta inda duna zai kwanta da ke ba ki tashi ki shiga kuma ki rufe ido domin idan kika haɗa ido da duna mutuwa zakiyi, chike da tsoro da karyewar zuchiya Inna ta miƙe tana tunanin, anya zan iya aikin nan kuwa bazan hakura ba kuwa konchiya da aljani, ɗayan ɓangaren zuchiyar tane yace, a'a me a chiki in dai za amiki maganin su hiyana ai komai ma kiyi, nan take taji karfin guiwa yazo mata ta yaye wani jan labule dake wajen kamar ɗaki a chikin kogon ta shiga wata yar figaggiyar katifa che awajen sai kayan tsafe tsafe , chire mayafin'ta tayi ta haye kan, katimar ta rufe ido kamar yadda bokan ya umar cheta Almost 10mnt tana kwanche haka kafin bokan ya shigo zin dir ba kaya ajikinsa hayewa yayi kanta yafara aiki tun Inna na kuka a hankali har tafara ihu sosai shiko ko ajikinsa sosai ya nemeta ta baya da ta gaba bai kyaleta ba har sai da yaga bata wani motsin kirki tukun nan ya sauka a kanta ya fiche daga wajen, ya barta awajen kwanche bata wani motsin kirki taji wala da kyar take numfashi, komawa yayi wajen aikin sa yana ta murmushi mugunta. KANO karfe 4 dai dai jirgin su Ammi ya sauka A Malam Aminu international Airport kano, already gaba ɗaya family gd Abba sunzo tarban su ban da iyayen nasu sai Aunty maryam itama bata zo ba basu ɓata lokachi ba suka fito daga chikin girjin DON sai sauri yake kamar zai tashi sama Aryan na gefen sa a jere suƙe tafiya suka nufi motar da aka tanadar domin su, Khalid da Yusuf dai sai dariya suke kamar sun kulla wani abun rashin gaskiya, Zahra na riƙe da hannun hiyana, Aunty farida na rungume da diyana tana faɗin "sorry my diyana muna zuwa gida yaya Aiman zai duba'ki, diyana dai ko magana ta kasa saboda azabar chiwon kai, sai lunshe blue eyes nata kawai take har suka isa wajen mota, rungume da ita suka shiga motar, Ammi na musu dariya tana faɗin "au to ki zauna da diyana a nan ni bari na koma ɗayar motar, batare da tajira amsar Aunty farida ba ta wuche ta shiga motar kusa da nasu Khalid, a tare driver's ɗin su kawa motocin key da matsakaicin gudu suka bar Airport ɗin suna fita suka karawa motochin gudu, gudu suke sosai chikin ƙan kanin lokachi suka iso security suka wangale mugu katafaren gate ɗin, a hankali su ka kutsa motochin chikin gidan, kai tsaye parking space suka nufa, suna kashe motocin DON yafito da sauri bai bi ta kan kowa ba yanufi ɓangaren'sa da sauri Aryan ma ya nufi ɓangaren'sa don bai san kowa ya lura da jinin diyana dake jikin rigar sa dan rigar ma launin ta ba mai haske bane, Khalid da Yusuf kowa yanufi ɗakin sa, Ammi da bataliyar ta suma suka nufi nasu ɓangaren. *DUK ƘARFIN IZZATA* 👑UK Writers👑 _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 24* A gurguje Aryan ya karisa ɓangaren sa, kayan jikinsa yafara ragewa, ya rage da gashi sai shot ya nufi toilet dan yin wanka, after 45mnt yafito ɗaure da towel ya nufi gaban morrow, wayar sa dake saman drawer mirrow ya ɗauka yafara kiran layin Aunty farida, budu ɗaya Aunty farida ta ɗaga tare da faɗin "hello bro, "Aunty babba pls ki turomin yarin yar nan bari na dubata "ok bari na kawota da kai na dan bazata iya tafiya ba tana ganin jiri, batare daya sake magana ba ya katse kira da sauri sauri ya shafa mayu kan sa masu kamshi da tsada feshe jikinsa yayi ta haɗaɗɗiyar parfume nashi mai shegen kamshi da tsada, gyara haɗaɗɗen kuma lallausan bakin gashin kanna nasa yayi, ya ɗaure a bayan ya zuba jelar gashin a bayan wuyar sa sai kelli gashin keyi, zubawa mirrow sosai ido yayi yana kallan kansa, shiru yayi kamar mai tunani, jin motsi a pallo ne yasa ya juya da sauri yanufi dressing room nashi dan shiryawa, da sallama Aunty farida ta shigo ɗakin rike da hannun diyana sai faman lumshe ido take, ganin ɗakin ba kowa yasa Aunty farida tace "my diyana jeki zauna a saman sofa ki jirashi kinji, "to kawai diyana tace tanufi sofan da kyar take tafiya saboda sarawan da kan ta ke mata, Aunty farida kuwa juyawa tayi ta fice daga ɗakin, Zama diyana tayi ta jingina da jikin sofar ta kwantar da kanta ta lumshe ido kamar mai barchi, Almost 12mnt tana zaune shiru,har barchi yafara ɗaukar ta, wani fitinannen kamshi ne ya daki hanchin ta wadda yasata sauri waro ido karaf blue eyes nata suka sauka cikin ash eyes nashi, tsaye yake sanye da jallabiya Black colour zuba mata ido yayi sosai yake kallonta, da kyar ta iya buɗe baki tace "ina wuni yaya Aryan, juyawa yayi batare da ya amsa ba yanufi wajen drawer A box ya ɗauko ya dawo kusa da ita ya zauna,spirit and cotton ya fitar yafara mata dressing wajen, chikin shagwaɓa da murya kamar na mai kuka tace "yaya Aryan zafi ya'kemin sosai ta karisa maganar tana turo baki, subhanallah wani irin shock yaji saboda yadda tayi maganar, zuba mata ido kawai, yayi ya dakata da aikin da yake har takai karshen maganar, da kyar ya iya sai ta tunanin sa, ya buɗe baki murya kasa kasa kamar mai raɗa "sorry kinji dole zai miki zafi amma zan miki a hankali, Sake turo baki tayi tana faɗin "to ni kawai kabari tun da akoi zafi "kinfi san ki zauna da chiwon ke nan, gyaɗa masa kai tayi alamar eh "bakisan yin kwalliya ke nan, da sauri tace "a'a inasan kwalliya "to in baki tsaya an miki magani ba to fiskan ki zai ɓachi bazaki rinƙa kwalliya ba, chikin marairai chewar murya tace "to ayya yaya Aryan kamin a hankali kaji wlh akoi zafi, ta karisa maganar kamar zatayi kuka, shiru yayi batare daya sake magana ba ya mai da hannunsa kan goshin'ta ya chigaba da dressing na wajen, sai mutsu mutsu diyana keyi taki tsayawa zafi wajen ke mata sosai nan take tafara ruwan hawaye, dafe kansa yayi da hannun sa ɗaya yana faɗin "kinsan ban san kuka ko kiyi shiru ae nakusa gamawa kinji, gyaɗa masa kai kawai tayi amma bata dai na hawaye ba "wai ba ke che kika che zaki auri soja ba,ya tambaya yana kallan face nata, da sauri ta ɗaga masa kai alamar eh "to ai matan sojojin jarumai ne basa kuka, cikin shesshekar kuka tace "Allah yaya Aryan zafi yake yi mini ne shiyasa amma na daina kukan ta karisa maganar tana goge hawayen ta, girgizar kai kawai yayi ya chigaba da aikin sa sauri sauri yake mata dan karta chigaba da kuka bai san kukan nata ko kaɗan,in tana Bayan ya kammala ya mai da komai ya rufe Box ɗin ya ajiye a gefe ya miƙe ya koma bakin katafaren gadon sa ya zauna yana kallan ta, sai faman yamutsa fuska take tana turo ɗan bakin. "me ya haɗaki da wanchan wawan mutumin har ya bugeki haka, yayi maganar yana ɗaure fuska , dama kamar jira take tafara bashi lbr tun shigan ta gidan da yadda ya buga mata sandar duk sai data bashi lbr komai, tun da tafara magana ya kafeta da ash eyes nashin nan, ya kasa chire idon sa a kant, yadda take motsa lips nata nan jiyake kamar yamiƙe yaje yayi kiss na lips ɗin ko zai samu sauƙi abun da yake ji a zuchiyar sa, da sauri ya kori sheɗan ta hanyar furta a'uzubillahi minasshe ɗanir rajin kafin yace "to daman tun asali me tsaka nin ku kuna da dan gantaka da shine, "aa bamu da dan gan taka ɗan yayan Inna che, "what kara waro ash eyes nashi yayi sosai a kanta, nan take ya ƙara ɗaure fuska rai a ɓache yace "to daman kun taɓa samun matsala da shine a baya da har yake ikirarin zai kashe ki, "eh kullun idan inna ta aike mu ɗiban ruwa sai ya tare mu ya zubar mana da ruwa, nan dai diyana tashiga bashi lbr duk abun da yataɓa haɗa su da buba from A to Z har fyaɗen da yaso yayi mata, shiru yayi, nan take fuskar sa ta sauya kamanni idon sa suka sauya su kayi jaaa sosai, lokachi guda, a fusache ya furta "fyaɗe, a tsorace diyana ta gyaɗa masa kai alamar eh gaban sai faɗuwa yake dan ganin sauyawar yaya Aryan lokachin guda gawani huchi da yake duk jijiyoyin kansa sun tashi sosai, gawani zufa da yake kamar ba A.c a ɗakin jikinsa har wani tsuma yake gaba ɗaya ilahirin jikinsa ɓari yaƙe gashin hannun sa duk sun mimmiƙe,Sai faman chizan red lips nashi yaƙe da karfi kamar zai fasasu, kamar alluran sojan nashi ne ya tashi, nan take matsanan chin tsoran sa ya dira mata a rai, tunani ta shigayi anya bazan tashi in gudu ba kuwa karya bugeta, dafe hannun sofa tayi ɗakyar tamike wai dan ta gudu kar ya bugeta, cikin tsawa ya furta "ina zakije, jikinta sai kerma yake chikin wata iriyar voice kamar zatayi kuka tafara magana "dan Allah yaya Aryan kayi hakuri karka bugeni wlh ni bana san duka kaji ta karisa maganar tare da sakin wani marayan kuka mai ratsa zuchiyar mai sauraro, runtse ido yayi dan har chikin zuchiyar sa yake jin kukan nata, ya dafe kai,dan bai san kukan data keyi ko kaɗan sassauta sexy voice nashi yayi calmly ya fara magana "nache zan bugeki ne kimin shiru ki koma ki zauna, "yaya Aryan to kishi nake ji ina san in sha ruwa, Slowly ya waro ash eyes nashi a kan face ɗin ta, sai hawaye take wani na bin wani "ok jiki ɗauko ruwa a freij kizo, to kawai tace san nan tanufi palon tana jan kafa a hankali, ido ya zuba mata yana kallonta sosai har ta fice daga ɗakin, wani nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke, kana yasa hannunsa yana yamutsa gashin kansa, wani iska mai zafi ya furzar daga bakin sa a hankali yafara magana "Aryan wai meke damun kane meyasa na kesan yarinyar nan ta rinƙa kasan chewa kusa dani, yanzu dache ta zauna me zan bata,anya ina lfy kuwa? meyasa nake ɓata rai na dan wani ya taɓa chewa zai mata fyaɗe? Meyasa zan bugi malamin makaranta su dan yache bazai dai na Son taba? why me ruwana da ita, shiru ya ɗanyi kamar mai tunani, sai jin voice nata yayi tana faɗin "yaya Aryan in tambaye'ka, ɗago ido yayi yana kallanta dan bai ma san ta dawo ɗakin ba, mamaki ne ya kama shi wai wan nan wace iriyar yarinya che yanzu nan fa take kuka a nan wai daga fitan ta palo ta dawo shike nan takoma fara'ar ta, jin yayi shiru yasa diyana sake chewa "yaya Aryan kasan me nake son tambayar ka bata jira amsar shi ba, ta chigaba da chewa, mata ma suna aikin soja ne? Tsaki Aryan yaja yana kawar da kansa gefe, dan ya lura in ya biyewa diyana zata chaza masa ƙwaƙwalwa "ke ban sani ba tashi ma ki tafi ɗaki yayi maganar da ɗan tsawa, miƙewa tayi da kyar ta kama hanyar fita, har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo karaf suka haɗa ido dan kuwa ita yake kallo, a shagwaɓe tace "yaya Aryan to pls ka faɗa min mana idan mata na aikin soja nima zan shiga ne dan Allah ina san riƙe bin diga kuma kayan sojoji na burgeni, ido kawai ya zuba mata ba tare daya bata amsa ba, ganin bai da niyar magana yasa ta fara bubbuga kafa ta turo baki tana yarfe hannu tafara magana "dan Allah yaya Aryan ka faɗa min kaji kodai zaka bani naka kayan sojojin da bindigar kane nasa nima, kallan ta kawai yake dan ya kasa magana tunani yake wai anya wan nan mutunche yarinya bata da tsoro ko kaɗan jiba yadda take min magana, "yaya Aryan na tafi tun,da bazaka faɗa min ba bari naje na tambayi wan chan mai kama da hiyana, yama sunan shi wan nan da baya dariyan nan, tayi maganar tana ɗaga kai sama kamar mai tunani, jin ta ambachi zataje ta tambayi DON ne yasa Aryan saurin chewa "mata basa aikin soja sai dai susa uniform ɗin mazajen su, wai bakin che kema soja zaki Aura ba, da sauri ta gyraɗa masa kai alamar eh "to kibari idan kin Auri sojan sai ki rinƙa saka uniform nashi, "to shike nan natafi ta karisa maganar tana ficewa daga ɗakin, girgiza kai Aryan yayi yana faɗin "da kinje kin tambayi DON kuwa da baki sake yiwa kowa magana a gidan nan ba, dan ina da tabbachi hakoran ki ko ɗaya ba zai rage a wan nan ɗan bakin surutun ba, wai yarinya'ne ba zaka ga baki ba sai magana, yayi maganar yana karisa hayewa saman gadon sa, ya kwanta tare da lunshe ido yana sauke ajiyar zuchiya. YOLA almost 30mnt inna na kwanche takasa miƙewa sai nishi take da kyar da kyar, a wan nan yanayin bokan nata ya shigo ya same ta hannunsa riƙe da wata bakar kwarya mai ɗauke da wani jan ruwa a chiki, kanta ya ɗago ya kafa mata kwaryan a baki yafara ɗura mata maganin, bashi tafara ha'ɗiyewa sai da ta shanye tas san nan yasaki kanta, ya miƙe ya fita ya koma wajen tsafe tsafen sa ya zauna jim kaɗan, sai ga Inna tafito da kwarin ta, tazo gaban sa ta zauna tana faɗin "zan iya tafiya, wani mahaukachin dariya yayi ha,ha,ha, kafin yace "eh ammafa gidawo bayan sati ɗaya dan kiji saka makon aikin ki "to tache tare da miƙewa tanufi hanyar fita har ta kai bakin kogon zata fita sai kuma dai ta juyo tace "zan iya zuwa anjima musake yin abun da mukayi ɗazun, wani dariyar mugun ta yayi a zuchiyar sa yana faɗin aiki ya fara kamaki ke nan abu yayi kyau kinshigo hannu, a fili kuwa che'mata yayi "eh idan kina soma yanzu ma ai sai muchi gaba, da sauri ta juyo ta nufoshi tana faɗin "eh ina so, sake kwashewa yayi da dariyar mugun ta kafin yace "to shiga chiki ina zuwa, tun bai karisa maganar ba ta shige chikin ɗan kewayayyen wajen nashi, ta chire mayafinta ta haye kan yar figaggi yar katifar nashi, ba jimawa shima ya shigo zindir babu kaya ajikin sa hayewa kanta yayi sai wani faman murmushi take, shima murmushi yake sai dai shi na mugunta yake, chire mata kaya yayi yafara aiki, awan nan karon ma sosai ya nemeta gaba da baya sai dai bata ji zafi kamar na ɗazun ba hakan kuma ya samo asali ne, saboda maganin daya bata, awan nan karon tare suka murji juna sai wani nishi suke dukkan su biyu, Bayan sun gama shike ayan sune ya kwanta a gefenta yana mai da numfashi, itama sai wani mai da numfashi take, sai misalin karfe 7 na dare Inna ta koma gida sai farinchiki da murna take tana faɗin "gobema komawa zanyi wlh irin wan nan abu haka, ko sallar mangariba babu bare issha batare da tayi wanka ba ta haye yar katifar chiyawar'ta ba jimawa barchi ya ɗauke ta ko abinchi bata nema ba. KANO Misalin karfe 8 na dare gaba ɗaya family Abba sun haɗu a palo ban da DON shi bai fito ba, gyaran murya Abba yayi, yana kallon diyana dake zaune kusa da Aunty farida tana chin ayaba, yafara Magana "naji duk abun daya faru zuwan ku Yola, sorry my daughter kinji ba zaku sake zuwa garin ba inshaa Allah. Shiru ya ɗanyi kafin ya dawo da kallan sa Abba yayi kan Ahmad dake zaune kusa da Aiman, ya chigaba da Magana, "kai Ahmad kashirya daga gobe zaka fara hawa kujerer mulki gobe misalin karfe 9 zaka fita fada,waro ido waje Ahmad yayi yana san magana, amma ba hali dan idan Abba yana magana ba wan da ya isa ya tanka har sai ya gama, ɗaure fuska Abba yayi ganin yadda Ahmad ya zaro ido, dawo da kallansa kan Khalid yayi ya chigaba da magana, "kai kuma baba jibi Monday su Zahra zasu koma school kaje kamusu abun daya dace, Shiru Abba ya ɗanyi yana mai da numfashi san nan ya ɗora dachewa sai magana ta gaba kuma, ke hiyana tashi kije ki kiramin Safras, ya karisa maganar yana kallan hiyana, mikewa hiyana tayi kamar zatayi kuka jikinta har ɓari yaƙe saboda tsoron DON, shi kanshi Abba ya lura da yanayin data shiga, amma dole ne taje ta kira masa DON dan haka sai ya shareta, tafiya take kamar wadda kyau ya fashiwa a ciki ta fito daga palon Part na DON ta nufa tun a bakin kofar palon kasa take sallama, amma shiru babu wadda ya amsa chikin palon ta shiga babu kowa, a'hakali kamar bata son taka kasa tanufi stair ɗin, ta haura a bakin kofar palon daman ta tsaya tasake, doka sallama, nan ma shiru, hannu tasa a hankali ta tura kofar palon, ta shiga shiru shima babu kowa, kofar betroom ɗinsa ta nufa a bakin kofar ta tsaya da murya kamar mai shirin fashewa da kuka tayi sallama shiru bai amsa ba, sake sallama tayi nan ma shiru bai amsa ba, shiru tayi tana tunanin, yanzu ya zanyi, in koma palo ne to idan ma na koma palo in che me, ban isa in che baya nan ba tun da sun san yana gida, to idan kuma na koma na chewa Abba na faɗa masa, kuma bayan ban faɗaba zasuji shiru bai zoba kar Abba ya masa faɗa shikuma ya hukun tani, idan kuma nashiga nan ma zai iya hukun tani, Almost 30 hiyana na tsaye tana tunanin mafita data ga dai tsayuwar ba abun da zai tsinana mata sai tayi shahada ta tura kofar betroom ɗin a hankali ta shiga da sallama. subhanallah kara waro blue eyes nata tayi sosai a kansa, kwanche yake saman katafaren gadon sa idon sa a lunshe kamar barchi yake, daga shi sai short a jikin sa faffaɗar kirjin nan nasa awaje,ga wani bakin gashi mai kyan gaske kwanche a kan kirjin, lallausan bakin gashin kan nan nasa kuwa duk ya bar bazu a kan face ɗin sa ya rufe masa ido, zubawa ɗamtsen hannun sa ido hiyana tayi tana kallo kara waro blue eyes nata tayi da kyau a chikin zuchiyar ta yana faɗin "kai ai wan iri hannun na sa ai ya kusa chin yata, tab idan ya bugeka da hannun nan sai ka mutu, dawo da kallonta tayi kan faffaɗar kirjin sa, gashin dake kwanche a wajen kawai take kallo tana faɗin, wow a chikin zuchiyarta, Allah ka bani miji mai kashi a kirji nima yana min kyau, sauko da blue eyes nata tayi izuwa kan chin yoyin'sa, wani bakin gashi ne mai kyau da sheki kwanche a kan chinyar nasa, sosai ta zuba masa ido tana kare masa kallo from head to toe, tana yaba irin kyansa da kyan jikin sa, tayi nisa chikin tunani sai taga alamar ya ɗan motsa hannun sa, a ruɗe ta ja da baya ta koma jikin kofa, a tsorache tace "yaya Prince Abba na kiran ka, shiru bai amsa ba cikin tsoro ta sake mai mai ta maganar, batare daya buɗe ido ba ya furta "get out chikin tsawa, ai tun bai gama faɗeba tayi waje daman ita burinta kawai yaji sakon Abba, tun da yaji shike nan da gudu tabar ɓan garen nasa ta koma falon Abba, sai numfashi sama sama take, gaba ɗaya idon mutanen falon ya dawo kanta ban da Aryan da Fahad abin chin su kawai suke chi "sister lfy kike numfashi kamar wadda tayi gudu chewar Yusuf ya yayi maganar yana kallon face nata, ita kam Zahra ko ajikin ta dan tasan dalili, Abba ma yasan hakan zata iya faruwa yasan sai DON ya kore'ta, da gangan yake aika ta daman dan yasan duka dai DON bazan duketa ba tun da yamasa gargaɗi a kan haka, dawo da kallansa Abba yayi kan su Yusuf yayi yace "kai ina ruwan ku da ita zoki zauna ki chigaba da chin abinchi ki kinji my daughter, ɗaure fuska Aunty Amarya tayi dan taso jin me DON yawa hiyana take numfashi haka ko marin'ta yayi, Zama hiyana tazo tayi awajen da ta tashi ta ɗauki spoon a hankali tafara chin abinchin ta, shiru shiru DON bai zoba da har suka gama chin abinchin, Abba ya dubi Khalid rai a ɗan bace yace "kai baba tashi kaje ka chewa Safras nifa na haife shi ba shi ya haifeni ba da zai ajiye'ni ina jiran sa, Khalid na kokarin mikewa, sai ga DON ya shi go sanye chikin jallabiya fari, yana taku irin na jaruman maza, fuskar san nan kamar bai san menen dariya ba sai wani kakkau da kai yake, gaba ɗaya su Aunty Maryam kowa ya shiga taitayin sa, har da Aunty amaryan, kujerar dake fuskantar Abba yaje ya zauna da sauri kannen nasu suka fara ɗaga masa gaisuwa, bai ko kalli inda suke ba bare ya amsa musu gaisuwar sai ma kara ɗaure fuska da yayi, sai da suka gama gai suwar nasu sukayi shiru kowa ya nitsu suna sauraren suji abun da Abba zai che. A hankali DON ya buɗe ɗan karamin bakin nan nashi kamar bai san motsa lallausan lips nashi, ya fara gaishe da iyayen nasu, fiska ba yabo ba fallasa Abba ya amsa haka Aunty amarya da Ummi, Ammi kuwa ɗaure fuska tayi sosai kafin ta amsa masa,Shiru yayi san nan ya sun kuyar da kai, shiru palon yayi gaba ɗaya Abban ne ya katse musu shirun da chewa "Zahra kutashi kuba mu waje, tun bai kai karshen maganar ba Zahra hiyana diyana lamrat amrat suka miƙe suka bar palon, dawo da kallansa kan su DON Abba yayi yafara Magana "abun da yasa na taraku a nan shine, duk kanku lokachi yayi da zakuyi Aure, a sukwane DON Aryan Fahad haidar Aiman da kuma Ahmad suka ɗago kai a tare suna kallon Abba kamar zasuyi ihu musam man DON Aryan Fahad Aiman,su nasu ɓachin ran na da ban ne kamar wayan da aka chewa uban su ya mutu, Khalid Yusuf Umar kam ko ajikinsu, Aunty farida ma ɓata rai tayi sosai dan tasan wan nan maganar da Abba yayi ba karamin ɗagawa su DON hankali zai yiba, dan babu hakan a tsarin su, tafiso a barsu sunemi mata chikin nitsuwa, dan idan akache za'a tilasta musu wlh duk wadda aka aura musu tashiga uku, "No Abba No gaskiya kabar wan nan maganar ni babu mace a tsarin rayuwa kamin wani hukunchin dai amma banda batun mace pls Abba, chewar DON, ya karisa maganar chikin wata iriyar voice wadda da kajita kasan tsantsar kiyayyar macece a ranshi,ga fiskar nan kamar an aiko masa da sakon mutuwa, shiru Abba yayi ya zubawa DON ido har yakai karshen maganar tashi, shi kanshi Abba yasan chewa mawuya chin abune DON Aryan su yarda da batun Aure, domin babu hakan a tsarin da sukayi wa rayuwar su,shiyasa ma bai takura musu ba tsawon lokachi ya bar su, to amma yanzu yazama dole suyi Aure dan chika sunnan ma aiki, kuma yafi son su kawo matan da zasu Aura da kansu dan idan yace zai Aura musu zaɓin sane, yasan matan sun shiga uku sosai Abba yashiga tunani, gaskiya bai kamata nayiwa DON dole ba idan yayi haka tofa akoi babban matsala tsabar tsanar mace dayayi ne jiba agaban kannen sa yau ya buɗe murya haka yana magana har da chewa sorry mutumin da magana wahala yi take masa, lallai bai kamata na takura masa ba idan kuwa nayi haka zanyi dana sani mai girma, addu'a kawai ya kamata na masa. Ganin Abba yayi shirune yasa Aryan chewa "Abba pls kabar maganar auren nan wlh ba muso babu mace a tsarin rayuwar mu pls my Abba kaji ya karisa maganar yana ɗan dafa hannun Abba, chikin fushi Ammi tace "babu mace a tsarin rayuwar ku ko, to ku chiremu muma a tsarin rayuwar ku tunda muma matane tana kaiwa nan ta miƙe ta fiche daga palon chikin fushi da ɓachin rai, dafe kai DON yayi a zuchiyar'sa yana faɗin jiya nayi ɗaya yau kuma na biyu am so so sorry Ammi ammafa aure kam ba zan yi ba gaskiya sai dai duk abun da zai faru ya faru, miƙewa Ummi tayi itama tana faɗin "ranka ya daɗe idan kun gama zaman ka kira malam mai rukiyya yazo ya musu dan ga dukkan alamu aljana che ta auri ƴa'ƴan nan, a sukwane suka juyo gaba ɗayan su suna kallon Ummi, ɗaure fuska tayi kafin ta juya ta fice daga palon, kallan Aunty amarya Abba yayi tun bai yi magana ba ta miƙe ta fita tana ɓata rai dan taso jin me Abba zai che musu wani amsa zai basu, "Maryam salma mardiya kutashi ku bamu waje,chewar Abba yayi maganar yana kallon su, jiki ba kwari suka miƙe suka fita. Palon ya rage daga Aunty farida, DON Khalid Yusuf Aryan Aiman Ahmad Umar haihar da kuma Fahad Dawo da kallansa Abba yayi kansu DON ko'wannen su sai faman ɗaure fuska yake sai wani chi chijewa suke, ɗan gyaran murya Abba yayi kafin yafara Magana "ke farida na barki ne saboda bakin ku ɗaya dasu ke che sirrin su basu taɓayin wani abu batare da kin sani ba dan haka ku saurareni, "ni bazan tilas ta muku kuyi Aure ba, wani dauyayyar ajiya zuchiya DON Aryan Fahad, suka sauke a tare, har da ɗan sakin fuska, ganin hakan yasa Abba murmushi yachi gaba da chewa "bazan takura muku kuyi abun da baku so ba, saboda farin cikin ku nake bukata, amma dai burina shine naga kunyi aure kun haifamin jikoki shine babba burina a duniya kuma farinchiki na, ni ina san farin chikin ku ban sani ba ko kuma kunason nawa, ban sani ba ko zaku iya chika min burina tun ina raye, ɗan dakatawa Abba yayi yana satar kallon fuskokin su,a ransa yana faɗin nina haifeku ai baku kuka haifeni ba a chikin ruwan sanyi zanyi maganin ku, nan take fuskar DON da Aryan ya sauya sosai dan sun gano tarko Abba ke neman yima'su da kalaman sa, Fahad kuwa sai murna yake Abba bazai yimasu dole suyi aure ba, shiru Aiman yayi ya ɗora hannu a gemun sa yana kallon kasa yana nazarin magan ganun Abba, Khalid da Yusuf kuwa ɓata rai sukayi sosai dan su gaskiya Aure suke so kuma suna da matan da zasu aura, amma DON da Aryan suna neman watsa musu farin chiki, Aunty farida kuwa jikinta ne yayi sanyi sosai jin kalaman Abba, tabbas Abba na da gaskiya yakama suyi aure amma banso Abba yabi musu ta wan nan sigar ba da an bi a hankali an bisu da addu'a inshaa Allah komai zai tafi dai dai Ganin sunyi shiru kowan nan su yatafi tunani yasa Abba chewa, "nifa ban takura'wa kowa daga chikin kuba, burina da kuma farinchiki na kawai na faɗa muku, kuma ban che dole sai kun chika min burina ba koma me ni zan zama mai chika muku burin,kuma mai saku farin chiki a ko da yaushe, kuje ku zauna kunitsu kuyi tunani yana kai karshen maganar yamike ya shige betroom ɗin sa, chikin fushi da ɓachin rai DON ya furta "never Abba aure fa, wlh I cannot do it I cannot do it gaskiya bazan iya chika maka wan nan burin nakaba, a fusache ya miƙe ya bar palon, da sauri Aryan ya miƙe zai bi bayan sa "ina zakaje Aryan Aunty farida ta tambaya, "Aunty farida baki ganin ɗan uwana yana chikin ɓachin rai ne ai bazan iya zama ba, yana kai karshen maganar batare daya jira amsar taba ya fiche da sauri, a fusache Aiman ma ya mike yaja tsaki yana faɗin "nima dai ba zan iya chika'wa Abba wan nan burin na shi ba sai dai in ku zaku iya bani da lokachin mace yanzu, yana kai karshen maganar ya juya da, sauri ya nufi hanyar fita dan bai dan Aunty farida ta. dakatar da shi Girgiza kai Khalid yayi kafin yache "gaskiya a wan nan gaɓar ya kamata mu chika wa Abba burinsa, domin duk wani abun da mukeso yana mana yanzu ki duba Aunty babba saboda bama son mulkin nan, Abba ya hakura da bamu mulkin duk dan muyi farin chiki, tun muna yara har muka girma har izuwa yanzu bamu taɓa chewa Abba muna bukatar abu kuma yaki yi mana ba, to meyasa mu kuma zamu rinƙa kin abun da yake so, yache zai bamu mulki munki ya hakura yanzu kuma kin fa ji auren mu shine kaɗai burin daya rage masa a duniya da yake san mu chika masa,to why bazamu chika masa burin sa ba. ɗan daka tawa Khalid yayi da magana yana mai da numfashi "Kana da gaskiya Khalid amma a hankali Ya kamata abi abun tun da kaga dukkan ku ba soyayya kuka taɓayiba babu wata alaka da ta taɓa haɗaku da wata mace idan ba mu yan uwan ku na gida ba, SO kaga abune mawuyache lokachi ɗaya a che zaayi muku maganar aure garama kai dasu Yusuf da sauki, amma kafini sanin halin DON da Aryan, basu san wani abu wai shi soyayya ba, bai da che amusu zuwa ɗaya haka ba a hankali za'a shawo kansu, yanzu dai zanje in same'su dan musan abunyi tana kai karshen maganar ta miƙe tanufi hanyar fita, shiru Khalid yayi yana tunani, miƙewa Fahad ma yayi yabi bayan Aunty farida, haidar da umar ma suƙa miƙe suka fita suka nufi ɓan garensu palon ya rage Khalid Ahmad Yusuf. *💫STAR LADY💫* 👑UK Writers👑 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 2️⃣5️⃣* ........Ɗago ido Khalid yayi yana kallon su Ahmad san nan yafara Magana "yanzu menen mafita, Khalid bai gama rufe baki ba, Ahmad ma yamiƙe yabi bayan su Aiman, dawo da kallan sa kan yusuf dake zaune Khalid yayi san nan yace "Yusuf mene mafita ni fa gaskiya ina son Zahra sosai wlh ina san muyi Aure kuma gaskiya time yayi daya kamata a che munyi auren idan fa muka biyewa su DON baza mu taɓa yin aure ba awan nan rayuwar, dan su babu Aure a tunanin su kwata kwata, dogon numfashi Yusuf yaja kafin ya fara Magana "yaya Khalid ni kai na ina matikar son my baby wlh, duk da yarin yache sosai amma ina san muyi aure taje ta karisa girma a gidana amma bansa ya abun zai kasan cheba kanafa jin abun da yaya prince ke faɗe, wai har abada shida Aure kuma ni nasan mawuya chin abune a shawo kan sa ya yarda yayi Aure, "dole fa Yusuf musan abunyi Khalid ya faɗa yana kokarin miƙewa "jirani muje mana chewar Yusuf ya karisa maganar tare da miƙewa shiam, suka jera atare suka fice daga palon kowa yayi ɓangaren sa Abangaren DON kuwa yana fita palon Abba ɓangaren sa yanufa chikin sauri, yana shiga ɗaki ya zauna a bakin katafaren gado sa, ya dafe kai dan ji yake kansa na sara masa,kamar zai faɗi kasa, tunani ya shigayi, ni gaskiya Abba bai min adalchi ba tayaya zai wani haɗani dawani abu wai shi Aure, dole ma nazo nabar kasar nan, tun kafin Abba ya sake kawo wata maganar. Awan nan yanayi Aryan ya shigo ya same'sa, gefen sa ya zauna saman gadon yasa hannu ya dafa kafaɗarsa cikin cool voice yafara Magana "calm down my blood kafasan idan ka shiga damuwa nima dole nashiga damuwa, kuma ni nasan ba kasan ka ganni chikin damuwa ko, ɗago green eyes nashi yayi yana sauke su kan face ɗin Aryan, har sai da Aryan ya tsorata ganin yadda idon nashi suka sauya sunyi jaaa sosai ga jijiyoyin kan nan nashi duk sun tashi duk da sanyi A.c dake ɗakin hakan bai hana DON zufa ba, chikin wata iriyar voice mai sauti yace "why, why Aryan why Abba zai nemi ya chazamin kai why yake neman kassarani, "calm down my blood ya isa haka kayi shiru pls Aryan ya faɗa tare da dora hannun sa saman ɗan karamin bakin DON ya rufe masa, yana kokarin sake magana Aunty farida tashigo da sallama, zame hannunsa Aryan yayi daga kan dan bakin DON yana kallonta Karisowa chikin ɗakin tayi ta zauna a bakin gadon ta ɗayan gefen su kasa DON a tsakiya ita da Aryan a nitse tafara magana "nasan abun da Abba ya faɗa bazai muku daɗi ba amma hakan kar ya dame ku kuyi hakuri, ni nasan Abba ba zai so ya ɓata muku rai ba koma me zanyi magana dashi idan ya huche, yanzu dai banaso wani abu ya dame ku dan kunsan idan kuka shiga damuwa dole nima hankali na ya tashi kuma zan shiga damuwa, ɗan dakata wa tayi da magana tana mai da numfashi, buɗe ɗan karamin bakin'sa Aryan yayi zai yi magana kenan sukaji sallamar Abba, da mamaki suke bin kofar ɗakin da kallon, ƙarisowa chikin ɗakin Abba yayi, mikewa sukayi gaba ɗayan su, suna kallon Abba kai tsaye DON ya nufa yaje ya rungume sa, shiru Aryan da Aunty farida sukayi suna bin Abba da DON da kallo, tunani Aunty farida ta shiga yi anya bawani abun Abba ya shirya musu ba, bata gama tunanin nata ba taji Abba yana faɗin "bana son ɓachin ran ku ƴa'ƴana kune farin chiki na, yanzu dai ke farida jeki haɗa masa complex ki kawo mana muna sha muna hira ......ita dai Aunty farida gaskiya bata yar da da neman sulhun da Abba yazo yi ba, dan tafi kowa sanin halinsa yanzu wata kila wani idea ne tazo masa shiyasa zai musu wayo ta haka, jiki ba kwari tana ta tunani har ta fiche daga ɗakin, Sakin DON Abba yayi ya haye kan katafaren gadon DON ya zauna yana ta murmushi, haye gadon Aryan da DON ma su kayi suka saka Abba a tsakiya, "Abba ya kamata mu koma bakin aikin mufa Aryan ya faɗa yana kallan Abba, murmushi Abba yayi kafin yache "ku rubuta musu later akan za kuyi wani aiki a nan na tsawon wata uku dan gaskiya ina san kasan chewa da ku a'wayan nan watannin, .....DON yace "Abba a matsayi na BGS (Brigadier General Safras) ba sai na rubuta wani later ba, Aryan da Yusuf kuma dama a'wajena zasu tambayi permission na hutun, tun da kana bukatar mu kasan che da kai na wata uku su rubuto min later zan sa musu hannu, murmushi Abba yayi sosai kafin ya rungumi DON yana faɗin ilove U my Son, "ilove too my love my pleasure my only Boss, farinchiki kamar Aryan ya nitse kasa dan daɗi, ganin yadda Abba da DON suke zuba wa juna kalan kauna, "eyeee lallai Abba wato haka abun yake ko? chewar Aunty farida dake tsaye a bakin kofar shigowa ɗakin tana ta murnushi hannunta ɗauke da babban trey mai ɗauke da cup 4 na complex, sakin Abba DON yayi ya juyo yana faɗin "Aunty babba kin fa iya sa ido, kariso tayi chikin ɗakin ta ajiye trey ɗin saman table ɗin tsakiyar ɗakin ta zauna saman sofa tana murnushi A tare suka sauko daga gadon suka nufo ta, kowa ya zauna a saman nashi sofan suna fiskantar juna, Aunty farida zata mike ta ɗauko musu complex ɗin Aryan ya rigata yana faɗin "bari na hutar dake Aunty babba, ɗaukan trey ɗin yayi ya fara miƙawa Abba, ya ɗauki cup ɗaya san nan ya miƙawa Aunty farida itama ta ɗauka, ko da yazo mikawa BGS wani harara BGS ya wurga masa kafin yace "au nine karshe ko "hannu ɗaya Aryan yasa yaja dogon hanchin BGS har sai da yace wash mugu kawai, dariya Abba yayi yana faɗin "daman Aryan kai kake jan hanchin BGS koh shiyasa naga hanchin nashi kullun tana ƙara tsawo Sosai, taɓe baki Aunty farida tayi tana kallon Abba, da mamaki wato ma idan ana jan hanchi kara tsawo yake koh? Tab ai da kuwa hakane lilin baba shine mutun na farko da zai fara bawa ummi rahab tana ja masa dan hanchin nasa yayi tsawo .....Wani naushi BGS ya kai wa Aryan a kumatu sai dai ina kauchewa Aryan yayi yana ɗan murnushi, bai bari hannun BGS ya sauƙa a jikin sa ba, "wai zaka ɗauki complex ɗin nan ne ko kuma na ajiye, ɗaure fuska BGS yayi kafin yace "bazan sha ba, "oh my lovely bro pls ka sha idan baka sha ba nima bazan sha ba kuma wlh inasan sha amma dole zan haku in dai baka sha ba, ɗan sake fuska kaɗan BGS yayi kafin yasa hannu ya ɗauko cup ɗin yana faɗin "zan sha ne kawai saboda kana son sha kuma bani da wani burin daya wuche inga kasamu abun da kake so, matsowa Aryan yayi ya man nawa BGS kiss, a goshi kafin yace "ina kaunar ka kamar raina my blood, "Hmmmm faɗa ɓatawa my bro ai kaunar da nake maka ba zai faɗu ba ... Abba dai ido kawai ya zuba musu a chikin zuchiyar shi yana gode wa Allah da ya haɗa masa kan ƴa'ƴansa suke matukar kaunar ju nan su haka, "Abba na, gobe idan Allah ya kaimu in mun gama raka Ahmad fada, zan bi jirgin yamma na koma, chewar Aunty farida "Allah ya kaimu bai lovely daughter, shiru su kayi suna shan complex nasu chikin ni shaɗi , zubur Aryan ya mike kamar wadda akawa allura yana faɗin "Abba sai da safe da mamaki BGS da Aunty farida ke kallansa, Abba kuwa sai murnushi yake chikin ransa yana faɗin, Allah kasa na chinma abun da nake hari afili kuwa sai yace "to my Son yaka mata daman ka ajiye complex nan haka kaje kasha coffee mai zafi, a'sukwane Aryan ya dawo da kallansa kan Abba yana mamakin ya akayi Abba yasan abun da zaije yayi, kashe masa ido ɗaya Abba yayi yana murmushi yace "to ka tafi mana me kuma ka tsaya kana kallan mu, jiki ba kwari Aryan ya juya ya ajiye cup ɗin complex ɗin dake hannunsa a saman table yanufi hanyar fita, yana jiyo muryan Aunty farida na faɗin "wai meke damun Aryan ne muna zaune muna hira kawai kache sai da safe, bayan ga wayan nan manya manyan idon nan naka ba alamar barchi a chikin su, fichewa yayi da sauri dan karma Aunty farida ta jefo masa wani tambayar, a hankali BGS ya buɗe ɗan karamin bakin nan nashi ya furta "kila ya gaji da hiran ne, da sauri Abba ya chan za musu topic ɗin hirar dan karsu tsawai'ta magana a kan Aryan, yasan BGS ba karamin kwakwalwa bane da shi yanzun nan zai iya gane komai "My daughter ya kamata kema kije ki kwanta kinga yanxu almost 10, "to my lovely Abba tana faɗin hakan ta mike ta ajiye Cup ɗin hannun ta saman trey, san nan ta ɗauki trey ɗin ta juyo ta ansa cup ɗin hannun BGS dana hannun Abba ta ɗora kan trey ta ɗauka tayi waje, Dawo da kallansa Abba yayi kan BGS san nan yafara Magana "kasan me nake so da kai my Son "aa Abba "abun dana ke so da kai dan Allah ka dai na korar yarinyar nan idan na ai'kota wajen ka, kuma ka dai na yi mata tsawa kaji my lovely Son ya karisa maganar chikin sigar rarrashi, ɗaure fuska sosai BGS yayi kafin yace "Abba ni pls ka daina aiko min su ɗaki, wlh dan ma a'baya kache kar na kara bugun tane Allah da ɗazun da tashigo sai na ɓallata, ka rinka aiko Fahad ko ka kirani awaya mana Abba haba, ya karisa maganar kamar zai yi kuka, "to shike nan zan daina aiko ta tun da baka son, ... hakan yayi maka? mikewa BGS yayi yaje ya rungumi Abba yana faɗin "shiyasa nake son ka my Abba murmushi Abba yayi yasa hannu yana ɗan bubbuga bayan BGS kamar karamin yaro yana faɗin "nima ai ina matikar kaunar ku sosai duk wani abun da zai saku farinchiki shina ke so, "Abba muma mu ma matikar son farinchikin ka ai yayi maganar yana raba jikin sa dana Abba, miƙewa Abba yayi yana faɗin lokachin barchi yayi good night my lovely son, "good night Abba na BGS ya bashi amsa yana nufar, kaban mirrow, Abba kuma ya fice daga ɗakin yanufi part nashi, jallabiyar jikin sa, BGS ya chire ya nufi toilet dan yin wanka. Abangaren Aryan kuwa yana fitowa daga part na BGS kai tsaye, part nashi ya nufa da sauri yana shiga betroom ɗin diyana na fitowa ta kawo masa coffee ta ajiye zata fita, karo sukayi kanta ya bugi faffaɗar kirjinsa ta fame chiwon nata wani ihu azaba ta saki tayi baya zata faɗi, da sauri ya rikota, nan take jini ya fara zuba daga goshin nata, rungumeta yayi sosai ajikin sa da kyar ya iya furta "sorry kiyi shiru, "yaya Aryan zafi ya kemin sosai "na sani nasan zai miki zafi amma ki daure ki daina kuka kinji muje na duba miki, ya karisa maganar tare da raba jikin su, ya kama hannun ta suka koma chikin ɗakin saman sofa ya zaunar da ita, ya zauna gefen ta ya zuba mata ash eyes nashi yana kallan yadda hawaye wani ke bin wani a kunchinta calmly ya fara magana "ba na che ki dai na kukan nan ba, turo ɗan karamin bakin nan nata tayi "to zafifa yake min, hannu yasa yana goge mata hawayen yana faɗin "to ki daure kinji bana son kukan naki ne ko kaɗan yana damun na idan ki nayi, ba kiga yadda ki kayi tsara kwalliyar ki ba ko so kike ya ɓachi "a'a bana son ya ɓachi "to kiyi shiru kinji, gyaɗa masa kai kawai tayi, shi kuma ya mike ya ɗauko A box,ya dawo kusa da ita ya zauna A hankali ya fara gyara mata chiwon nata, sai was Allah na take faɗi shi kuma yana che mata sorry, har ya kammala san nan ya miƙe ya mayar da Box ɗin ya koma gefen katafaren gadon sa ya zauna, ...ɗaure fuska yayi sosai yana kallonta "ke wai bana che kada ki sake kwalliya da daddare ba, baki da lfy ma amma sai kin zana waɗan nan abubuwa a ɗan karamin face nakin nan ko? turo ɗan karamin bakin nan nata tayi kamar biro kafin tace "kayi hakuri bazan sake ba "kullun haka ki ke chewa ba zaki sake ba amma sake... Bai karisa maganar ba ash eyes nashi ya sauƙa a kan kayan jikinta, wasu shaggun riga da wando ne, Black jeans ne ya matseta sossi santala santalan chin yoyin nan nata kamar zasu fasa wando, sai yar figaggiyar T-shirt pink colour itama ta matseta kana ganin shap na breast nata sosai daman gasu nan masha Allah tula tula dasu, ga kanta ba ɗan kwali ta saki wan nan bakin lallausan gashin nan nata har baya,sai shekin gashin ke yi, ta zubo wani ɗan kaɗan ɗin gashi ta gaban goshin ta, tayi make up nata iya make up,ga wani shegun high heel pink da ta sa a kafar ta, mamaki ne ma yaka mashi wai wa ya koyawa yarinyar nan duk irin waɗan nan abubuwa, nan take yaji ransa ya bachi sosai chikin tsawa yace "ke kina da hankali kuwa haka daman ki ka fito,kika keto gaba ɗaya part part na gidan nan har ki ka zo nan ko? chikin tsoro ta ɗago dan jin yadda yayi maganar, ba karamin raza tayi ba data kalli yadda fiskarsa ta sauya lokachi guda, asukwane ta miƙe zata gudu, Taku ɗaya yayi ya tamki kugunta ta baya, tsabar raza da tayine bata san, lokachin da ta fasa ihu ba, asukwane yasa hannu ya toshe mata baki, chikin tsawa ya furta "kimin shiru,shiru tayi jikinta har bari yake . zame hannunsa yayi daga bakinta ya juyo da ita suna fuskantar juna, nan take kuma sai yaji ɓachin ran nasa duk ya kau sosai yake kallon face, nata a ranshe yana faɗin "yarinya sai kyau kamar ita tayi kanta komai tayi kyau yake mata, Ganin yayi shirune yasa diyana ɗago blue eyes nata karaf suka sauƙa chikin nashi, murya na rawa lips nata sai kerma suke saboda tsoro kamar mai jin sanyi tafara magana "yaya Aryan kayi hakuri wlh ba laifi na bane Aunty farida da che tache... Bata karisa maganar ba sakama kon fisgota da yayi ta faɗa faffaɗar kirjin sa, dan ba zai iya jure kallan yadda lips nata ke motsawa ba,mutuwar tsaye diyana tayi dan gaba ɗaya ji tayi kamar baa duniya take ba, ran kwafar da kansa yayi sai tin kunnen'ta chikin wata iriyar kasalalliyar murya ya fara magana kasa kasa "karki sake saka irin waɗan nan kayan kinji ko? idan ma kina so sakawa kisa a iya ɗaki kawai idan zaki fita waje kisa hijabi kinji ban son na kara ganin ki haka. ....da kyar ta iya ɗago kanta daga kirjin nashi dan ta samu iskan da zata yi numfashi kasan chewar ya matseta sosai,bata iya wani numfashi da kyau, a hankali ta buɗe ɗan ƙaramin bakin ta muryar har rawa yake tafara magana "to yaya Aryan ai Aunty farida che tache na rinka sawa idan zan... Bai bari ta karisa ba ta ɗora ya tsan sa a saman lallausan lips nata yana girgiza kai kafin yace "a'a koda Aunty farida ta sake chewa ki saka kiche mata na hana ki kinji? kuma ai ita Aunty farida gobe ma zata koma ni dai kar na sake ganin ki da irin wan nan kayan bana so, to kawai tace masa tana numfashi da kyar saboda matse ta da yayi, Shiru sukayi dukkan su shi yana kallanta ita kuma tana kallon kirjinsa, Almost 5mnt a haka, san nan diyana ta ɗago blue eyes nata slowly ta sauke su kan face nashi, karaf suka sauka chikin ash eyes nashi, dan kuwa ita yake kallo, da sauri tayi kasa da kanta dan bazata iya kallan chikin idon sa ba, "yaya Aryan na gaji da tsayuwa wlh jinake kamar zan faɗi "to ni kuma ban gajiba, da sauri ta ɗago blue eyes nata tana kallonsa ganin yadda ta ɗago ne yasa yashiga tunanin me ya faɗa ne, dan shi kwata kwata bai ma san me ya faɗa ba, sauko da ash eyes nashi yayi kan ɗan karamin bakin ta, yana kallan lallausan lips nata, da sauri ya sake ta yana furta a'uzubillahi minasshe ɗanin rajim, a chikin zuchiyar sa "ke wuche ki tafi ɗaki dare yayi kuma karki sake fitowa da irin kayan nan, yana kai karshen maganar ya juya yanufi toilet da sauri wai danma kar ya sake kallonta, Kwas kwas kwas diyana ta juya jiki ba kwari ta nufi waje, Aryan kuwa wanka yayi ya fito a gurguje ya shirya cikin kayan barchi riga da dogon wando masu kyau da tsada farare tas masu laushi, ganin dare yayi sosai yasa shi hayewa katafaren gadon sa batare da yashi coffee ɗin ba ja blanket yayi zuwa chikin sa ya sage gudun A.c ya lumshe ido ba jimawa barchi yayi awon gaba dashi *💫STAR LADY💫* 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star Lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 2️⃣6️⃣* Misalin karfe 7 na safe Ammi na zaune a bakin katafaren gadon ta sanye take da wata ɗankareriyar lace baki mai zanen flower manya manya ajiki jaa, ɗinkin bubu gawn, ta sanya wani dan kareren sarkan gold a wuya ka wasu manya manyan abun hannu masu kyau da tsada a hannunta, sai kamshi take zubawa,kamar anyi ɓarin turare ajikinta da sallama ɗauke a bakin sa BGS ya shigo, kauda kai gefe Ammi tayi tana amsa sallamar, ganin hakan yasa BGS ya kariso chikin ɗakin da sauri a gaban ta ya zauna saman lallausan karpet na alfarma dake shinfiɗe a ɗakin, chikin sanyi murya ya fara magana "ina kwana Ammi, kara ɗaure fuska sosai Ammi tayi kasa kasa ta amsa masa da lfy, kwantar da kansa yayi kan chinyar ta ya riko hannunta cikin ladabi da girmamawa yafara Magana "kiyi hakuri Ammi na, kinji nasan nayi laifi dayawa amma pls ki daina fushi dani kinji, kin fa san idan ki na fushi da ni, ina cikin fushin Ubangiji kuma kome nasa a gaba bazan yi nasara ba pls my Ammi for give me, ɗan daka tawa yayi yana sauraron yaji me zata che ..... Hannu Ammi tasa ta fara shafa lallausan gashin kansa kafin tace "ni ba fushi nake da kai ba kuma ba zan iya fushi da kai ba saboda na san idan iyaye suna fushi da ƴa'ƴansu, wache bala'i mai girma suke jawa ƴaƴan nasu, kawai dai abun da ka keyi ne baya da chewa, "zan daina Ammi na duk wani abun da baki so ki faɗa min zan dai na "kayi alkawari "na miki alkawari Ammi na keche fa farin chikina lokachin da bana kasar nan kin ta ɓa ganin nayi 2 hours ban kira ki ba, kome aikin da nake sai na daka tar na kira ki koda na 5mnt ne, saboda kawai inji ya kike, "eh hakane na sani kuma kana da gaskiya .... yanzu dai abu biyu ne kake yi a gidan nan yake ɓatamin rai, kuma nake son ka daina yi, da sauri BGS ya ɗago kai yana kallan ta, murnushi kaɗan Ammi ta sakar masa, shima wani cool murmushi wan da bai ta ɓayi ba ya sake har sai da dimple nashi ta lotsa, chigaba da magana Ammi tayi "ina son ka rage tsawar da ka kewa su hiyana abun yana damuna kaga marayune ba uwa ba uba pls ku jasu ajiki dan ku mantar da su marai chin nasu, kannen kane kai yaka mata kafi kowa sakar musu fuska da jansu ajiki, ..ɗaure fuska BGS yayi,bai che komai ba yayi shiru yana tunani, yanzu dai sulhu nazo nema wajen Ammi bai kamata nayi wani abun da zai sake ɓata mata rai ba gaskiya bari dai na bita a yadda take so for now, in yaso daga baya na koma normal, ɗan murmushi gefen fuska ya saki a hankali ya motsa ɗan karamin bakin nan nashi ya furta "daga shi sai mai kuma Ammi, ajiyar zuchiya Ammi ta sauƙe kafin tace "sai batun kannen ka su Umar, inajin ɓachin rai idan suka gaishe ka baka amsa ba, sai kache wasu abokan gaba, ai ko bazaka amsa gaisuwar mutane a waje ba to fa ya zama dole ka rinƙa amsa na kannen ka "to shike Ammi na i will try my best kinji daɗi " kwarai kuwa naji daɗi "Thank God, my Ammi haka nake so in ga kina chikin farin chiki, zame hannunta Ammi tayi daga gashin kan nashi tana faɗin "nima ina son naka farinchikin ai, yanzu dai katashi kaje ka shirya kuje ku raka Ahmad fada "a'a Ammi ni bazan je ba "what Ammi ta faɗa tana kara waro fararen idon ta "baka isa ba ka tashi kuma Allah idan ban ganka a fada ba.. bai bari ta karisa maganar ba yace "a'a my Ammi yanzu ma zanje na shirya yayi maganar yana miƙewa, san nan yanufi waje Nauyayyar ajiyar zuchiya Ammi ta sauƙe, a fili ta fara magana, Alhadulillah Allah na godema da ka bani ɗa mai kauna ta mai jin tausayi na mai gudun ɓachin rai na, ya Allah ka tai makeni nima na rinƙa faran ta masa kamar yadda yake min ya Allah ka nunamin ranar da zaiyi Aure, bana son na chigaba da ta kura masa a kan batun Aure, yana min biyayya iya gorgidon iyawar sa yana son farinchiki na, bai kamata ni kuma ya dage wajen sashi abun da baya so ba zan rinƙa taya shi da addu'a har Allah ya karkato da hankalin sa kan Auren, karisa hayewa saman gadon tayi ta kwanta da kyau ya lumshe ido tana ta tunani Misalin karfe 9:30 gaba ɗaya family sun haɗu a faɗa sun sha kwalliya sosai Abba na zaune kan kujerar mulkin su Ammi suna gefe gefensa, ga wata ha ɗaddɗiyar gujera a gefen na Abba ba kowa a kan gujerar, su Aryan suna kujerun dake jere gefe guda kujerun su Aunty farida na fuskantar nasu Aryan, ga manya manya baki kamar su sarkin zaria sarkin gombe sarkin yola da dai sauran su, Miƙe Wa Abba yayi daga kan kujerar da yake zaune, yayi tattaki izu tsakiyar fada san nan ya fara magana "kai Ahmad tashi ka hau kujerar mulkin ka, jiki ba kwari Ahmad ya mike ya nufi kujerar, yana zama su wajiri suka miƙe suka nufoshi, nan take suka ɗauko farin kyalle suka fara naɗa masa rawani a kai, shidai kamar zai yi kuka haka aka naɗa masa rawanin sarautar,bayan su waziri sun gama na ɗawa Ahmad rawanin ne, Abba yace "salati goma ga annabi yayi maganar yana nufar gujerar kusa da Ahmad, ...zama Abba yayi san nan su kafara yiwa annabi salata bayan sun gama salati, Abba ya ɗago ido yana kallan BGS "Safras ka rufe mana da addu'a, BGS bayasan yin magana ko kaɗan amma yana gudun ya sake ɓatawa Ammi rai Allah badan Ammi na wajen nan ba da ba zanyi addu'ar nan ba, slowly ya buɗe ɗan karamin bakin nan nashi, da wani zazzakar Muryar sa ya fara zuba addu'oe, gaba ɗaya palon sunyi shiru suna sauraron'sa slowly hiyana ta ɗago blue eyes nata ta sauke su a kan shi chikin ranta tana faɗin "wow dama haka yake da voice mai daɗi? shi yasa baya magana dan kar murinƙa ji hmmm sosai take kalansa, har ya kai karshen Addu'ar yana kai karshe ya mike da sauri ya fice daga fada sai sauri yake yana taku irin na jaruman maza, yazo dai dai zai shiga ɓangaren kamar daga sama yaji murya daga bayan sa tana faɗin "baka jiba, batare daya juyaba yayi shigewar sa, kai tsaye betroom nashi ya nufa yana shiga ya nufi katafaren gadon sa, ya haye ya kwanta ya lumshe ido yana jan tsaki A hankalin ta turo kofar ɗakin ta shigo kwas, kwas, kwas, take takawa har gaban gadon nashi ta zo, kashe murya tayi tafara magana "haba mana shine ina maka magana a waje ka shareni, kasan wacece ni? nifa yar Autan sarkin zaria che pls kyakkyawa katashi mana muyi magana wlh ni bana barin abu a rai na da abu ya burgeni nake faɗe, wlh ka tafi da ni tun da kafara addu'a a fada nake kallon ka, kuma SON ka nake da dukkan zuchiyata, ko motsi BGS bai yiba bare tasa ran zai yi magana "haba mana kyakkyawa nasan ba kayi barchi... Bata kai karshen maganar ba taga BGS ya mike batayi auneba taji saukar wani gigitatchiyar ma haukachiyar mari,a kan kunchinta wani ihun azaba ta saki .. a fusache ya zaro belt daga ma zaunin sa ya fara zuba mata ta ko ina a jikin ta, ihu take kamar ranta zai fita,shiko ko ajikinsa rai ambachi yake zabga mata belt ɗin, data ga dai BGS zai iya kashe ta ba wan da yaji ihun data ke bare yazo ya taimaka mata yasa ta miƙe da kyar tanufi hanyar fita, damko atachimen ɗin datayi chikon gashi da shi yayi ya daga ta da kai, yayi wurgi da ita gefe hakan yayi dai dai da shigowar Aryan ɗakin, a fusache BGS ya sake nufar ta, ko motsi batayi da alama ta suma chigaba da bugunta yayi Da gudu Aryan ya karisa chikin ɗakin ya sa hannu biyu ya damko damsen BGS yana faɗin "haba blood kisa zakayi ne, chikin tsawa BGS yace "sakeni Aryan nache kasake ni "bazan sake ka ba BGS bazan sake ka ba nache, ida kuma nima zaka haɗa har dani ka bugane to Bismillah, a fusache BGS ya ya kwache hannunsa daga rikon da Aryan ya masa ya fice daga ɗakin sai huchi yake, bin yarinyar da kallon Aryan yayi a ranshi yana faɗin ko wacece wan nan kuma ko me ya haɗa su, wayar sa ya chiro daga aljihun wandon jeans dake jikin sa ya fara kiran layin Aunty farida, ....Bugu ɗaya Aunty farida ta ɗaga tare da faɗin "hello bro "Aunty farida kizo ɗakin BGS ki ɗauki wata yarinya "wata yarinya kuma? Aryan "eh nima yanzu shigowa na ka nan, na samu yana bugun wata yarinya gashi da alama ta suma "Allah dai yasa ba diyana ko hiyana bace "aa Aunty babba basu bane wan nan ma ba yar gidan nan bache "to ke nan a chikin baƙin nan ne, me tamasa zai bugi yar mutane, "to nima dai ban sani ba idan kinzo kya tambaye shi yana gama faɗin hakan ya katse kiran, ya juya ya fice daga ɗakin Misalin karfe 2 na rana gaba ɗaya family Abba sun haɗu a babban palon Abba dan chin abinchin rana ban da ƴanma tan Ammi sune kaɗai basa nan sai BGS wadda daman ba tare suke chin abinchi da shi ba, "kin san me Safras ya aikata yau kuwa? Chewar Abba yayi maganar yana kallan Ammi "aa me kuma yayi chewar Ammi "hmmm yar sarkin zaria ya kama ya rinƙa bugu yanzu haka tana asibiti wlh bakiga yadda mahaifinta ya bata rai ba da kyar na bashi hakuri "kai wan nan yaro to me ya haɗa su Ammi ta tambaya tana kokarin ajiye spoon ɗin hannunta, da sauri Aunty Farida tace "aa baruwan DON ita taje ɗakin sa ta same sa ai, shiru sukayi dan Abba ya gane dalilin daya sa BGS ya bugi yarinyar wai ina yan mata nane chewar Abba "suna ɗaki kasan diyana sarkin kwalliya che tana chan wai sai ta gama kwalliya, zata zo chin abinchin, su hiyana kuma suna jiranta chewar Ammi, murmushi Abba yayi kafin yace "ai tana da gaskiya gara ta rinƙa kwalliya sosai dan ta samu miji da wuri na aurar dasu, a sukwane Aryan ya ɗago ash eyes nashi karaf, idon nasa, ya sauka chikin na Abba dan kuwa shi Abba ke kallo mayar da kansa yayi ya sun kuyar ya ajiye spoon ɗin dake hannun sa ya ɗauki wayar sa ya fara latsawa, ...... Aure kuma Abba Aunty farida ta tambaya da mamaki, "eh mana my daughter yanzu su diyana basu kai Aure bane, ai da diyana hiyana Zahra sun kai Aure kuma nan ba da jimawa ba zan musu, wani dogon tsaki Aryan yaja wadda yasa gaba ɗaya mutanen palo suka ɗago suna kallon sa "Aryan lfy Ummi ta tambaya tana kallan sa daga sama har kasa, rai a ɓace yace "lfy Ummi, kau da fuska Abba yayi daga kallon Aryan ya chigaba da chewa "ita kam diyana ma ai tana da masoya ga yaya bellon ta, na Yola ga kuma malamin makarantar su duk da naji anche an karya masa kafa, baya tafi to in dai diyana na son shi zan fiddashi kasar india amasa aiki, "oh my god Aryan yafaɗa chikin tsawa yana dafe kai, wadda sai da gaba ɗaya jama'ar palon suka tsorata, "Aryan kana lfy kuwa Aunty farida ta tambaya da mamaki a fiskar ta, ban za yayi dasu ko sannu bai cheba, Abba kuwa chewa yayi "kai ku kyalesa mana tun da ba ya son magana, mikewa Aunty farida tayi daga nata kujerar tana faɗin "aa Abba wan nan irin tsawa haka ba lfy ba ta karisa maganar tana karisawa wajen da Aryan ke zaune, hannu tasa tana shafa kansa kafin tace "me nenen bro, ɗago ash eyes nashi yayi wadda suka sauya sukayi jaa ya buɗe ɗan karamin bakin nan nashi zai yi magana ke nan, sai sukaji yar siririyar muryan diyana tana doko sallama tun daga bakin kofar palon Mai da kallon su gaba ɗaya mutanen palon su kayi izuwa bakin kofar palon, anko su kayi gaba ɗayan su chiki jalla biya pink colour Zahra hiyana lamrat amrat duk sun yafa mayafin rigar amma ban da diyana, ita kam ta tasaki wan nan bakin lallausan dogon gashin nan nata har gadon baya, a nitse suka kariso chikin palon kowan nan su na zauna a kujera table ɗin, Wow my daughter kinyi kyau sosai chewar Abba yayi maganar yana kallan diyana, dan ita kaɗai che a chikin su tayi kwalliya, "laaaa Abba kasan me ranan ma yaya yusuf yace nayi kyau haka yaya Aryan ma da na kai masa coffee yace nayi kyau dana ɗan kwali, asukwane matasan gidan suka juyo da kallan su kan Aryan, ɗaure fuska sosai Aryan yayi kamar bai taɓa dariya ba ya chigaba da latsa wayar sa, ita kuwa diyaba ko ajikin ta sai murmushi take tana bawa Abba lbr, ganin Aryan ya ɓata rai sosai ne yasa Yusuf yace "eh mana my sister ai dole kowa yace kina da kyau, to ke ba sis ɗin mu bace idan bamu yabe ki ba, waza mu yaba, wani murmushi diyana ta saki tana faɗin "Allah yaya Yusuf idan nayi kwalli ina kyau? "kai sosai ma kuwa may sis ai duk gidan nan kin fi kowa kyau kuma kin fi kowa... Bai karisa maganar ba saka makon wani mugun kallon da Aryan ya wurga masa, irin kallon nan na ina ruwan ka da ita idan ma tafi kowa kyau, shiru Yusuf yayi a chikin zuchiya yana tunani kai yaya Aryan akoi bala'e kishi to kai kaki bayyana soyayyarka san nan kuma idan wani na ya bonta ko ya raɓe ta ka hukun tashi, yanzu da kake harara'ta ni ina ruwana ai ban che ina son taba kawai yabon ta nake ni da nake da mai baby . Juyawa Aunty farida tayi ta koma wajen zaman ta ta zauna, shiru palon yayi sai karar spoon kawai zaka ji "Yauwa yaya Aryan wan nan jakar da ka bani nan taki buɗuwa, kullun nache zan kawo ka buɗe min sai na rinƙa mantawa, chewar diyana tayi maganar tana kallon Aryan, tab aiko gaba ɗaya palon sun zuba musu ido suna jiran amsar da zai bata, ɗago ash eyes nashi yayi ya sauke su kan face nata sai murnushi take nan take kuma sai yaji wani sanyi na ratsa zu chiyar sa, calmly ya fara magana "eh nina kulle jakar zan buɗe miki amma ba yanzu ba, tirkashi Aunty amarya ji take kamar ta tashi ta shake diyana dan bakin chiki Amma tana tsoron Abba Ayya yaya Aryan ka buɗemin kaji, kaga su Aunty Zahra duk sun sa nasu tsara bar kuma wlh kayan nasu yamin kyau nima ina son saka nawa ta karisa maganar kamar zata yi kuka, zuba mata ash eyes nashi yayi sosai, ya kasa kawar da kallon sa daga gare ta, Abba dai ajiye spoon nashi yayi ya zubawa Romeo and Juliet ido kawai yana kallan su, Khalid Yusuf Aunty farida sai murnushi suke suna murna, Aunty amarya Aunty Maryam kuwa kamar zasu mutu dan bakin chiki, Ammi da Ummi kam ko ajikin su abin chin su kawai suke chi basu ma lura da Abun da ke faruwa ba, Fahad ma abinchin sa yake chi ko ajikin sa bai ma san suna yi ba haidar Umar sai satar kallan yaya Aryan suke suna mamaki, tsoro suke kar ya kama su suna kallon sa, Aunty salma Aunty mardiya wayoyin su suke latsawa han kalin su baya kan jamar palon Da kyar ya iya saita voice nashi kasa kasa kamar mai raɗa yace "an jima ki kawo min jakar na buɗe miki yana gama faɗin hakan ya miƙe da sauri ya bar palon, dawo da kallon ta Aunty farida tayi kan Abba, ta kashe masa ido ɗaya wani cool murmushi Abba ya sake mata a hankali ya motsa lips nashi, yayi ta alama da mun fara nasara, gyaɗa masa kai kawai Aunty farida tayi san nan ta chigaba da chin abin chinta. Misalin karfe 3 :30 na rana gaba ɗaya ƴanmatan Ammi suna zaune a karamin palon sama na ɓangaren Ammi hiyana na riƙe da Alkur'ani mai girma tana karatu, diyana na buga game a wayar Zahra lamrat da amrat suna kallo Film a makeken Tv dake makale a bango, Zahra riƙe da littafin husnul Muslim tana karatu addu'oe, hankalin su yayi nisa a kan abubuwar da suke, .... da sallama Yusuf ya shigo palon da sauri suka ɗago suna kallon sa, da gudu lamrat ta miƙe ta nufe'sa hannu ya buɗe mata ta faɗa kan faffaɗar kirjinsa ya mai da hannun sa ya rufe yana faɗin "my baby nayi kewar ki, cikin shogoɓa tace "nima nayi kewar ka yaya Yusuf, hannu yasa yana shafa kanta a hankali yana faɗin "my baby ina san gashin nan naki kyau yake min, lamrat zata yi magana yayi sauri raba jikinta da nashi kasan chewar yaji alamun tafiya ta bayanzu kamar mutun zai shigo palon, riko hannun ta yayi suka karisa chikin palon suka zauna saman sofa mai zaman mutun 3, da sallama Khalid ya shigo palon shima da gudu Zahra ta miƙe tanufe sa, har zata rungume sa sai kuma ta dakata, kallanta yake itama tana kallon sa "sannu da zuwa yaya Khalid ta faɗa tana sun kuyar da kai "Auta yau kam babu oyoyo ne ya tambaya yana ɗago haɓatar da hannun'sa, chikin shagwaɓa tace "Ammi che tace wai kai zan Aura kuma na daina yi maka oyoyo sai bayan Aure, wani nauyayyar ajiyar zuchiya Khalid ya sauke tare da faɗin "da gaske Auta Ammi ta faɗa miki ni zaki Aura, gyaɗa masa kai Zahra tayi alamar eh, gyara tsayuwar sa yayi kafin yace "to kina sona, juyawa Zahra tayi zata gudu yayi sauri riko hannunta sai lokachin idon'sa ya sauka kan Yusuf dake zaune ya zuba musu ido, diyana kam bata ma san sunayi ba game nata kawai take bugawa hiyana ma kanta na kan qur'ani karatun ta kawai take Harara Khalid ya wugawa Yusuf zai yi magana ke nan haidar ya shigo da gudu yana faɗin Ammi, Ammi ina kike yaya Ahmad ya mut....✍️ 💖The Talent Troupe Writer's 💖 1 Duk Karfin Izzata 2 Gidan Aunty 3 Jini Ɗaya 4 Sarki Sameer 5 Kafita Zakka Kar kubari abaku lbr love Story's *💫STAR LADY💫*27 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* _💖Story And Written💖_ ⬇️ *Star Lady* Star lady Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 2️⃣7️⃣* ......Ammi, Ammi ina kike yaya Ahmad ya mutu, a sukwane Yusuf ya miƙe yana faɗin "kai haidar ka dawo cikin hankalin ka, wani Ahmad ɗin? "wlh yaya Yusuf ina chikin hankalina yanzun nan muna zaune dashi a fada kawai ya fara tari, jini na fito kafin kache me ya faɗi, ai tun haidar bai kai karshen maganar ba Khalid ya saki hannu Zahra ya juya har suna karo da Yusuf wajen fita da gudu, Haidar kuwa ya nufi betroom ɗin Ammi, mikewa diyana hiyana zahra lamrat amrat sukayi suka bi bayan su Yusuf, tare Ammi da haidar suka fito suma suka nufi fada Koda su Ammi suka isa fada gaba ɗaya family sun haɗu awajen suna tsaye chirko chirko da kaga fiskokin su kaga alamun tashin hankali musamman Khalid da Aiman na su tashin hankali banne, BGS daune a tsakiyar fada ya ɗora kan yaya Ahmad kan chinyar sa yana zura hannun sa chikin rigan Ahmad, Abba Aryan Fahad Umar suna tsaye a kansu, Aiman da Khalid kam sun ma kasa kariso wa wajen saboda tashin hankali daga baya suka tsaya , shiru gaba ɗaya su kayi suna sun zubawa BGS ido suna sauraron suji me zai che .. Almost 5mnt san nan BGS ya ɗago green eyes nashi da suka sauya launi izuwa jaa sosai chikin wata iriyar voice mai kama da mara lfy ya furta "bai mutu ba suma yayi,ku bani ruwa mai sanyi sosai gaba ɗaya fada ta ɗauƙa da alhamdulliah san nan Khalid ya juya da sauri ya nufi katuwar freij dake cikin fadan ya ɗauko ruwa mai sanyi ya dawo ya miƙawa BGS, tsabar tashin hankali har ya manta ma ana buɗe robar ruwa.. ...Ansan ruwan Aryan yayi da sauri ya buɗe bakin roban san nan ya mikawa BGS, hannu BGS ya mika wa Aryan alamun ya zuba masa ruwan, zaba masa kaɗan Aryan yayi a hannun nashi, a hankali BGS ya shafawa Ahmad ruwa a fuska wani atishawa mai karfi gaske Ahmad yayi, ya fara tari da karfi karfi kamar makogoran sa zai fashe yana kokarin miƙewa, da sauri BGS ya rikosa yana faɗin "kubani ruwan, a hanzar che Aryan ya miƙa masa roban gaba ɗaya, ansa yayi ya ka fawa Ahmad a baki amma ina Ahmad yaki sha sai kokarin mikewa yake, gaba ɗaya ya sauya lokachi guda ya rame ya fita hayyachi sa, Da karfi Ahmad ya fisge jikin sa daga na BGS zai mikewa, a'sukwane BGS ya tamke sa ya mai dashi ya zaunar gaba ɗaya fada hankalin su ya tashi ganin halin da Ahmad ke chiki faɗa ne ya kaure tsakani BGS da Ahmad dan Ahmad ya dage sai ya tashi, shi kuma BGS ya hana shi,da BGS ya ga dai Ahmad ba zai sarrafu ta lalama ba sai ya mike, yasa karfi ya danne Ahmad a kasa ya haɗa hannayen sa dukka biyi ya taka da kafa ɗaya ya damki gashin kan sa ya ɗago da fiskar'sa ya kafa masa robar ruwan mai sanyi a baki, dan ruwan zata tai maka masa sabo da tarin da yake, ba shiri Ahmad ya fara haɗiye ruwan, dan dole, kawar da kai Ammi da Ummi su kayi daga kallon Ahmad suna kwalla, da gudu Aunty mardiya ta juya ta bar fada tana kuka, bazata iya kallon halin da Ahmad ke chiki ba, kuka Aunty salma keyi sosai rungumeta Aunty farida tayi tana ɗan bubbuga bayan ta alamar rarrashi,ita ma dai Aunty farida hawaye take, shi kansa Khalid daure wa yake amma ji yake kamar zai yi kuka, sosai hiyana ke kuka kamar ranta zai fita daman ita sarkin tausayine, haidar Umar duk kwalla suke, Fahad ma idon sa ya chika tab da kwalla amma basu zubo ba, Abba kuwa idon sa ta sauya tayi jaa sosai, ga tashin hankali nan karara a bayyane a kan fuskar sa, Aiman kam ba'a magana dan yafi kowa shiga damuwa saboda tare suke komai da Ahmad ko Aryan da suke yan biyu bai shaku dashi kamar yadda ya shaku da Ahmad ba Ganin yadda BGS ya taka hannun Ahmad yayi yawane dan har hannun nashi sun chanza izuwa jaa sun fara kunbura abunku da farar fata, yasa Aryan ɗukawa kasa yasa hannun'sa ya dan bubbuga kafar BGS alamar ya sassauta takun da yawa hannun, chire kafar sa yayi gaba ɗaya tare da chire roban ruwan daga bakin Ahmad din, ya zuba masa ido, shiru Ahmad ya kwanta a kasan kamar mai tunani,wani abu hannu Aryan yasa ya ɗan tattaɓa kuma tunsa yana kiran su nan sa, shiru Ahmad bai amsaba kuma idon sa a buɗe ya na kallon su, ganin hakan yasa BGS mikewa tsaye sosai ya ɗauki Ahmad ɗin ya saɓashi a kafadar sa ya fiche dashi, daga fadan gaba ɗaya family suka bi bayan su Kai tsaye ɗakin da suke jin yar duk wan da bai da lfy a gidan ne, dan in dai ba sun koma London ba, to ba wan da ake kai wa asibiti su suke duba kowa na gidan, dan babu abun da babu na jinyar ma jinyata a ɗakin akan katafaren gadon da aka tanada dan marasa lfy BGS ya kwantar da Ahmad, har lokachin idon sa biyu yana bin su da kallo amma ya kasa magana, kayan aiki BGS ya ɗauko ya fara duba shi, almost 30mnt BGS na kan Ahmad yana ɗuba shi, Slowly ya juyo ya kalli su Abba da su kayi chirko chirko suna jiran suji meke damun Ahmad "Abba ni fa banga wani abun da yake damun Ahmad ba, nayi iya bin chike na banga komai ba . Amma Aiman Aryan kuma kuzo ku gwada mugani, ya karisa maganar yana kallon Aiman da Aryan dake tsaye waje guda, da kyar Aiman ya iya buɗe baki yace "bazan iya ba bazan iya ganin Ahmad chikin chiwo ba shiyasa na kasa karisawa inda yake, gaba ɗaya mutanen ɗakin sun tausaya wa Aiman dan kowa yasan duk inda kaga Aiman to fa Ahmad na wajen tare suke komai . a hankali Aryan ya tako izuwa wajen gadon Ahmad, ya karbi na urorin dake hannun BGS ya fara nashi gwaje gwajen, shima almost 30mnt ya ɗauka san nan ya juyo a hankali yana kallon su Abba har bai san haɗa ido dasu "Aryan ka gano wani abu ne Abba ya tambaya a ruɗe, girgiza kai kawai Aryan yayi alamar a'a, dan ya kasa magana, jin hakan yasa Aiman juyawa da sauri ya bar ɗakin shiru gaba ɗayansu su kayi kowa da abun da yake tunani almost 1h, san nan BGS ya juya ya ɗauki alluran barchi ya yiwa Ahmad, yana zare alluran ya ajiye ya fita dakin da sauri dan ji yake kamar zuchiyar sa zata fashe, dan yana matikar kaunar yan uwansa mu samman Aryan Aunty farida Khalid Aiman Ahmad Yusuf Son da yake musu na da ban ne "Abba muje mu kyalesa alluran barchi aka masa mu barshi ya huta chewar Aryan yana gama faɗin hakan ya nufi waje shima, gaba dayan su suka bi bayan Aryan su ma YOLA Dawani matsanan chin ihu buba ya farka daga doguwar sumar daya faɗa, har sai da ya tsorata su inna dake zaune awajen kowa ya miƙe zai gudu, ban da yaya bello dake zaune ko motsi bai yiba, zubur buba ya miƙe yana ko karin fita waje, da sauri malam yace "ku riƙe sa a guje inna habiba da innar bubu su kayi waje saboda tsoro, yaya bello ne yayi ta maza ya riko buba sai kokarin fiskage buba keyi, malam daya ga abun tayi yawa sai ya che da yaya Bello "a ɗaure sa da igiya domin kuwa tun lokachin da kuka kawo sa na fahimchi ya bugu a kai sosai kuma hakan ya taɓa masa ƙwaƙwalwa gaskiya, yanzu dai sai dai a barshi a ɗaure ana masa magani idan da rabon samun sauki to Allah ya sauwaka, idan ku kache zaku sa kesa to ina tabbatar muku bola bola zai fara bi, wasu hawayen masu zafi na tausayin ɗan uwan sa yaya Bello ke yi, haka nan ya nufi wajen da malam ke ɗaure mahaukata ya sa karfi ya danne buba ya ɗaure sa, a zuchiyarsa yana tunanin "duk abun da ya faru da kai buba kai kaja ma kan ka, da kan ka, ka kun tatawa marayu, bayin Allah basu jiba basu gani ba basu maka komai ba ka takurawa rayuwar su ka addabe su ai daman alhakin su bazai taba barin ku ba, Sosai ya ɗaure buba, sai ihu buban ke yi yana surutai, miƙewa malam yayi ya nufo su hannun sa riƙe da kwarya mai ɗauke da magani, "kai bello riƙemin kanshi mu bashi maganin nan zata tai maka masa chewar malam, da kyar suka iya ɗurawa buba maganin san nan yaya bello ya sake sa ya fito daga bukkar, a bakin kofa ya samu inna habiba da innar bubu sai sare ido suke "kai bello ya ake chiki? innar buba ta tambaya tana ɗan leƙa ɗakin, haushi kamar yaya Bello ya shaƙeta ta mutu ya keji wai ɗan da kika haifa a chikin ki, ki ke gudu dan ya kamu da wata laluran ba duk ku kuka ɗorasa a kan gurɓatattiyar hanya ba banza yaya Bello yayi dasu bai tanka suba dan haushi, chikin tsiwa inna habiba tace "kai mara kunya, mara albarka ba da kai muke magana ba ne da zaka mana shiru, zaka faɗa mana ya jikin bubane ko sai na kwakkwaɗa maka mar rabawa ta gefen su yaya bello yayi ya wuche ba tare da yace da su komai ba, wani dogon salati inna habiba tayi tana faɗin "a lallai bello ka girma to ko zaka yiwa innar bubu rashin kunya ai ni ba zaka min ba ko? tun da ni kanwar uban ne, shi dai yaya bello tafiyar sa yayi yana jin inna na surutai amma ko ajikin sa yanufi hanyar gonarsa chikin zuchiyar sa yana tunanin diyana "ya take shin chiwon nata ya warke ne Allah sarki bayin Allah, ɗayan ban garen zuchiyar sa kuwa tunano masa irin kyan da diyana tayi yake, tayi wani fresh da ita daman diyana ba baya ba wajen son kwalliya wow ga kyanta ya kara fitowa, sosai yake tunanin ta oh ni Bello Allah ka bani diyana a'matsayin mata aure, da sauri kuma ya kawar da tunanin damun diyana a matsayin mata dan yasan yanzu kam tafi karfin sa Zama yayi chikin gonar tashi sai tunani yake yama rasa meke masa daɗi Kano gaba ɗaya family Abba suna zaune a babban palon sa sunyi jugum jugum daka gansu kaga alamar tashin hankali a kan fiskokin su "my daughter jirgin ku fa karfe 4:30 zai tashi yanzu kuma 4 tayi ya kamata ki tafi chewar Abba yayi maganar yana kallon Aunty farida "aa Abba ba zan iya tafiya ba sai naga yadda zata kasan che zan jira farka warsa, mugani "aa my daughter ya kamata ki koma tun da akoi waya zamu kira ki idan ya farka koma me ake chiki zaki ji "Abba Allah bazan iya tafiya na bar ɗan uwana a haka ba wlh Abba idan na tafi nasan zuchiya ta zata iya bugawa pls my Abba ka bari dai zuwa gobe, ta karisa maganar kamar zata fashe da kuka "to shike nan my daughter Allah ya kaimu Allah yasa idan ya farka ya dawo dai dai, gaba ɗaya palon suka amsa da amin, shiru palon yayi bakajin komai sai shesshekar kukan hiyana dan ita ta kasa yin shiru, tana da tausayi sosai, bare ma idan ta tuno lokachin da BGS ya haɗe hannun yaya Ahmad ya take a kasa sai ta sake rushe wa da kuka ......alama Ammi ta mata da hannu akan tazo da sauri ta miƙe ta nufi Ammi riko hannunta Ammi tayi ta zaunar da ita saman sofar da suke zaune ita da BGS, hiyana da BGS su ka sa Ammi a tsakiya kwantar da hiyana Ammi tayi kan chinyar ta tana ɗan bubbuga bayan ta kasa kasa tafara magana "kiyi shiru hiyana kukan ya isa haka kinji zai samu lfy ki masa addu'a, jin Ammi na magana kasa kasa ne yasa BGS ɗan wai gowa ganin yadda Ammi ta kwantar da hiyana a kan kafar tane, yasa shi sauri kawai da kai yana jan tsaki a zuchiyarsa yana faɗin "nikam ban san ya Ammi take san mai da yaran nan ba, yanzu wan nan abun zata wani kwantar da ita a kan kafar ta, gaskiya ni dole ma yaran nan su bar gidan nan ko kuma ni na koma gida na Abj dan bazan iya kallan abun haushi ba "BGS time ɗin farka wan Ahmad yayi fa chewar Aryan Gaba ɗayan su, suka mike da sauri suka fito suka nufi ɗakin da Ahmad ke kwanche, Koda suka shiga already Ahmad ya farka, idon sa a buɗe dan ya kai 5mnt da farkawa, da sauri BGS da Aryan suka kariso bakin gadon, hannun Ahmad BGS ya rike kasa kasa ya kira su nan shi "Ahmad, shiru bai amsa ba kuma dai idon sa a buɗe, kariso wa wajen gadon Aiman yayi cikin dashewar murya ya fara magana "Ahmad pls wake up ba zan iya juran ganin ka a haka ba, wlh idan baka tashi ba zuchiya ta zata iya bugawa pls my blood, kuka Aiman yake kamar karamin yaro yana Magana, ko motsi Ahmad bai yi ba kuma dai still many manya fararen idon nan nashi a buɗe, jijjiga shi Aiman ya farayi da karfi karfi yana faɗin "Ahmad pls wake up, ko motsi Ahmad bayyi ba ganin Aiman zai iya illata Ahmad yadda yake jijjiga shin nan yasa BGS riƙe hannun sa yana girgiza masa alamar ya dai na jijjiga shin, rungume BGS Aiman yayi chikin kuka yace "why, why, chiwon bata kama Ni ba takama Ahmad pls kuche chiwon ya dawo jiki na ya kyale min dan uwa na,ganin Aiman fa ya fita hayyachin surutai kawai yake hakan yasa. ....BGS juyowa ya kalli Aryan,ba tare da yayi magana ba, chikin sauri Aryan ya juya ya ɗauko allura ya haɗa ba tare da Aiman ya Ankara ba Aryan ya tsira masa alluran nan take yayi shiru difff kamar an ɗauke wuta sai kuma ya sake wa BGS dukkan jikin sa alamun yayi barchi, ɗaukan sa BGS yayi chak ya saɓa sa a kafaɗa ya nufi waje da shi Hannu Aryan yasa ya ɗago Ahmad daga kwanchiyar da yake ya zaunar dashi ya sa masa fillo a bayan da ya jingina shi da jikin bango yana kallon face nashi, ban da ido ba abun da ke iya motsi a jikin Ahmad, juyawa Khalid yayi ya bar ɗakin dan zuchiyar sa ta gama karaya dab yake da fashewa da kuka Aunty salma Aunty farida Aunty Mardiya hiyana sun fi kowa kuka a ɗakin shi kan shi Abba daure wa kawai yake, jiyake kamar yayi kukan shima ko zai samu sassauchi a zuchiyarsa, Ammi da Ummi sai sharan kwalla suke Aunty amarya kam bata wani damu sosai ba, dan ko kwallin hawaye bata yiba, sosai Aunty Maryam ma ta shiga damuwa dan itama har chikin zuchiyar ta tana son yan uwan ta, su hiyana ne dai bata so, Fahad ma daurewa kawai yake amma shima idon sa ta chika tab da kwalla, Haidar Umar sai kwalla suma suƙe dan gaba ɗaya ƴaƴan Abba suna matikar kau nar junan su, shiru Yusuf ya zauna dan shi tsabar tashin hankali ko hawayen ya gagara fita "Hauwa'u ki tattara su gaba ɗaya ku tafi kowa ta tafi ban garen ta kuyi shiru kukan ya isa haka, addu'a zaku masa chewar Abba yayi maganar yana kallon Ummi, jiki ba kwari dukka matan suka fita ya rage mazan da sallam BGS ya dawo ɗakin kusa da Abba yaje ya zauna suka zubawa Ahmad ido shima dai Ahmad ɗin su yake kallon kamar zai yi magana amma ya kasa, cikin tsawa BGS yace "kai ku mana shiru yayi maganar yana kallon haidar da Umar, nan take suka goge kwallan idon su suka nitsu, .....Dawo da kallan sa kan Abba BGS yayi kafin yace "Abba yanzu menen abun yi dogon numfashi Abba yaja kafin yafara magana "ina ganin mu fitar da shi waje kawai mu kai shi Us ko UK ko india tun da suna da kwararrun likitochi "aa Abba dan uwana ya fi karfin yaje wata gasa jinya sai dai ita kasar tazo ta same sa a nan, likitan wani kasa kake son yazo ya du bashi, zanyi waya koma wani irin likitane kake so gobe zai zo, "to ka kira likita daga India dan sunfi kwararrun likitochi chan "ok kawai BGS ya faɗa san nan ya mike ya nufi waje, mikewa Abba ma yayi yana faɗin "Aryan ka kwantar da Ahmad muje ko mu kwalesa ya huta, yana gama faɗin hakan ya nufi waje, juyawa Yusuf da Fahad su kayi suka bi bayan Abba haidar da Umar suka rufa musu baya a hankali Aryan ya mai da Ahmad ya kwantar, san nan ya shafa kansa yace "Allah ya baka lfy my bro, abun mamaki gani Aryan yayi Ahmad ya lumshe ido a hankali ya buɗe alamar ya ji daɗin addu'ar da Aryan ya masa .... A sukwane Aryan yace "Ahmad daman kana jin mu, lumsha ido Ahmad ya sake yi san nan ya buɗe alamar eh ina jin ku, a ruɗe Aryan ya zauna gefen sa ya riko hannun sa yana faɗin zaka iya buɗe bakin ka juya ido Ahmad yayi alamar a'a, "ok to shike nan bama sai ka buɗe baki ba tun da kana jin duk abun da nake faɗe, idan eh haka ne sai ka lumshe min ido idan kuma ba haka bane ka ɗaga min ido sama kaji,? Lumsha ido Ahmad yayi ya buɗe alamar yaji "akoi in da yake maka chiwo ne a jikin ka? ɗaga ido sama Ahmad yayi alamr aa "zaka chi abin chi? nan ma ɗaga ido sama yayi alamar a'a bazai chiba, wasu zafafan hawaye ne suka fara bin kunchin Aryan, wai yau Ahmad ne ke magana da ido kai duniya abun tsoro, ɗaga ido sama Ahmad yayi alamar Aryan yayi shiru ya dai na kwalla, fika kai Aryan yayi kan goshin Ahmad ya chigaba da kwallar sa, hawayen sa na zuba kan fiskar Ahmad, Sai da Aryan yayi kukan sa mai isar sa sannan ya ɗago yana bin Ahmad da kallo, ...hawaye kwanche a chikin idon Ahmad ɗin ga wasu na bin gefe gefen idon sa alamar dai shima kukan yake, girgiza kai Aryan ya shiga yi yana faɗin "No bro No bai kamata kayi kuka ba kaga baka da lfy lunshe ido Ahmad yayi alamar yaji, hannu Aryan yasa ya goge masa hawayen, san nan ya miƙe ya koma saman sofa daƙe chikin ɗakin ya zauna yana kallan Ahmad, shiru sukayi dukkan su har bar chi ya ɗauki Ahmad, ganin yayi barchi ne yasa Aryan mikewa ya fiche daga ɗakin daman ya zauna ne dan bai san ya bar Ahmad shi kaɗai. Misalin karfe 9 na dare zaune Aryan yake a bakin katafaren gadon sa yana latsa waya, sanye yake chikin kayan barchi riga da dogon wando Sky Blue masu kyau da tsada, yayi nisa chikin abun da yake a wayar tasa, yaji wani fitinannen kamshin perfume ta kai mai karo a hanchi kan ya ɗago kai, sai yaji tafiya kwas,kwas,kwas, ai bai ma san san da ya saki wani cool murmushi ba tun bata karisa shigowa ɗaƙin ba, ba ko sallama diyana ta shigo hannun ta ɗaya rike da cup mai ɗauke da coffee, ɗayan hannun nata kuma rike da jakar da ya bata amatsayin tsaraba, from head to toe yake kallan ta, Sanye take chikin wata dan ƙareriyar lace Blue colour da ratsin fari, ɗinkin riga da sket kayan sun zauna a jikin ta sosai, yau ba ta yi make up sosai ba iya powder ta shafa sai man baki, tayi kyau kamar ita tayi kanta, ga ɗaurin dan ɗaurin ɗan kwali ture kaga tsiya da ta yi, yau kam ta rufe kan nata, gawani high heel fari da tasa a kafar ta sai wani fitinannen kamshin turaren humra dake tashi a jikin ta zubawa, a hankali take takawa tana wani rausaya ta kariso chikin ɗakin .....gaban shi tazo ta duka har lokachin bai dai na kallan ta ba, yama kasa ɗauke idon sa daga kanta "ina wuni yaya Aryan, wani dogon numfashi ya ja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya, kasa amsa gaisuwar nata ma yayi, jin bai amsa ba yasa ta ɗago kai a hankali, karaf blue eyes nata ya sauka chikin ash eyes nashi da sauri tayi kasa da kanta, "yaya Aryan dan Allah ka ansa mana wlh chinyata na min zafi kayan sun matseni sosai ta karisa maganar kamar zatayi kuka, slowly yasa hannun ya ansa cup ɗin ita kuma ta miƙe, tana faɗin yaya Aryan ga jakar ka buɗe min ta karisa maganar tare da miƙa masa jakar, batare da ya ansa ba yasa ɗayan hannun sa ya mata nuni da kan drawar gefen gadon alamar ta zauna, ba musu ta zauna ta ajiye jakar a kasa a gefenta "Bana hanaki kwalliya da daddare ba, yayi maganar yana ɗaure fuska turo dan karamin bakin nan nata tayi a shagwaɓe tace "to ai Aunty farida che tache nayi kwalliya nazo na kawo maka coffee, shiru yayi bai sake magana ba ya ɗago da cup ɗin sai tin ɗan bakin nasa ya fara sha coffee ɗin yana kallan ta, juyo da kallanta itama tayi kan sa, kallo ɗaya ta masa ta ɗauke idon ta kasan chewar yana kallon ta "yaya Aryan me yasa kayi kuka kuma meyasa naga ka rame, a'sukwane ya chire cup ɗin daga bakin sa ya kara waro manya manyan ashe eyes nashi yana kallan ta, batare da ta kallesa ba ta chigaba da magana "ko ɗazun fa da yaya Ahmad ya fara rashin lfy kowa a palon yayi kuka har da ni, nima nayi amma kai da wan nan mai kama da hiyana da kuma Abba ba kuyi kuka ba to yanzu kuma.....ba shiri ta ja birki bata karisa maganar ba saka makon hannun da Aryan yasa ya rufe mata baki, ɗago ido tayi tana kallansa zaro mata manya manyan ashe eyes nashi yayi ya ɗaure fuska sosai da kakkausar murya yafara magana Waya koya miki kallon maza? zaro blue eyes nata tayi sosai har sai da Aryan ya zame hannun sa daga bakin ta ba shiri, dan ganin idon nata yayi data zarosu waje kamar ta kara musu haske ne har wani kyalli suke, zuba wa kwayar idon ta ash eyes nashi yayi sosai yana kallan su abun ma mamaki ya bashi, ganin haka yasa diyana ta turo ɗan karamin bakin nan nata tafara magana "ni bana kallan maza ni ba maza bama har mata dukka bana kallon su. a fusache Aryan ya miƙe, ganin ya miƙe yasa itama ta miƙe da sauri "Ke ni zaki chewa baki kallon maza, baya baya ta fara jaa tana girgiza kai chikin tsoro, binta yafara yi har suka kure bango matse ta yayi sosai da jikin bangon, a tsorache tace "Allah yaya Aryan ni bana kallon kowa ma "baki kallon kowa ya akayi ki kasan gaba ɗaya mutanen dake palo lokachin da Ahmad ya faɗi sunyi kuka? ya akayi ki ka san nayi kuka? Ya akayi ki ka san na rame? "Allah yaya Aryan Saboda kana da mahimmanci ne awaje na shiyasa na sani kuma ai kaga kullun ina kawo maka coffee, kuma ai idan nazo kullun ina kallon ka sau ɗaya, shiru yayi har chikin ranshi ya ji daɗin amsar da ta bashi na chewa yana da mahimmanci awajen ta, "me yasa nake da ma himmanchi awajen ki? yayi maganar yana ƙara matsowa kusa da ita sosai "ai saboda yanzu ka dai na yimin tsawa kuma kana sona baka buguna ka kawo min tsara ba kuma ranar kache nayi kyau, tunani ya shiga yi sosai anya yarinyar nan mutun che kuwa yar karama da ita sai ƙwaƙwalwa yanzu duk waɗan nan abubuwan bata manta da suba ko wama ya faɗa mata ma'anar mahimmanci oho, ganin yayi shiru ne yasa tace "yaya Aryan Allah ni bana kallon kowa pls kayi hakuri kaji, "ok promise me that ba zaki rinƙa kallon kowa ba, da sauri ta ɗago a dai dai goshin ta bakin sa ya sauƙa saboda yayi kusa da ita sosai, wani irin shock yaji daga tsakiyar kansa har izuwa tafin kafar sa da sauri ya ɗan ja da baya, ita kam ko ajikinta bata ma san yayi kissed na goshin ta ba .. ....Yaya Aryan Allah nama alkawarin ba zan kalli kowa ba, batare da yayi magana ba ya wuche ya koma bakin katafaren gadon sa ya zauna, san nan yace "dawo ki zauna muyi magan, a hankali ta tako izuwa kan drawer da ta tashi ta zauna "kin san me nake so dake "aa tafaɗa tana girgiza kai "daga yai idan munje chin abinchi a palo kai bama palo ba ko ina ne, kar na sake jin kinyi magana da kowa,sai dai idan an tambaye ki abu, kuma idan an tambaye iya abun da aka tambaya iya shi zaki amsa karki kuskura ki ɗaura wani abu kinji, to kawai tace, ɗaukan coffee nashi da ya ajiye yayi ya chigaba da sha "yaya Aryan ayya bani wayar ka na buga game, batare da yayi magana ba ya ɗauki wayar ya chire pin ɗin ya miƙa mata, ansa tayi tafara latse latse "ayya yaya Aryan to ai ni banga game ɗin ba "shiga play store ki ɗauko dan ni kam bani da game, da murna a fiskar ta tace to Aryan a tunanin sa diyana batasan kan waya ba shiyasa ma bai damu ba ya miƙa mata wayar "Laaaa yaya Aryan daman hoton mun nan yana nan, a sukwane Aryan ya ɗago ya ansa wayar yana kallon screen ɗin "ke ya akayi ki ka ga hoton nan? yayi maganar yana mai do da idon sa kan face nata, shiru ta danyi kafin tace "kawai naga an rubuta KGA ne a jikin App ɗin shine na shiga "to ai akoi pin awajen ya akayi ki kasan pin ɗin?, "nima fa wlh ban sani ba kawai ni dai hannuna ya daddanna wayar ne shine naga ya buɗe, kara waro ido waje yayi a zuchiyar'sa yana tunani yanzu *kam zargin na ya fara tabbata koda diyana mutun che to tabbas tana da aljanu a kai* "yaya Aryan ka bani wayar mana na ɗauko game ɗin, pita chikin App ɗin yayi ya chanza pin ɗin san nan ya mika mata wayar Game har uku ta ɗauko daga play store, super killer mario subway, subway ta shiga ta fara bugawa, tani nisa chikin buga game ɗin da take, sai taji an fisge wayar da sauri ta bi hannun sa zata kwache wayar dan ita tama manta a dakin yaya Aryan take ita duk tunanin ta tana ɗaki kuma Zahra che ta fisge wayar, tafiya tayi gaba ɗaya ta faɗa kan faffaɗar kirjinsa, dukkan su suka zube kan gadon, kallon face nata sosai Aryan ke yi ita kuma ta runtse ido tana mai da numfashi wani irin bakon yanayi Aryan yaji gaba ɗaya jikin sa ya mutu, har wani sanyi yake ji kamar mai zazzaɓi, da kyar ya iya juyawa da ita a kan kirjinsa, ya mai da ta kan gadon ya mata runfa da faffadar kirjinsa yana kallon face ɗin ta, sosai taƙara runtse ido tana jiran taji saukar mari, chikin wata iriyar kasa lalliyar murya yace "ke me yasa kika faɗomin jiki? Lips nata sai kerma yake tace "wlh yaya Aryan na manta ne na ɗauka Zahra che ta anshe wayar shiyasa na bi hannun... Bai bari ta karisa maganar ba ya rufe mata baki da hannun sa sauko da kansa yayi ya haɗe goshin su waje guda han chin su na gogan na juna, yayi shiru yana mai da numfashi. ...ko motsin kirki ya kasa saboda wata kasala da ta saukan masa lokachi guda almost 10mnt suna kwanche haka sai da yaji diyana na kokarin suma ne ya ɗago kai da sauri yana kallon ta, da kyar take numfashi saboda danneta da yayi wan nan ma iya rabin jikin sa ne kawai a kanta, da kyar ya iya miƙewa ya koma gefe ya jingina da jikin kayin gadon ya ɗaga kai sama ya lumshe ido, ita kam diyana ta kasa mikewa dan har lokachin numfashi ta bai dawo dai dai ba Sauko da kai yayi Slowly ya ware idon sa a kanta tana kwnache tana kallan sama chikin da shewar murya yace "tashi ki kawo jakar naki na buɗe miki ki tafi ɗaki dare yayi, da kyar ta iya mikewa itama ta ɗauko jakar ta miƙa masa ansa yayi yana faɗin "to jeki dressing room na kije wajen ajiye agogo zaki ga wani ɗan karamin a kwati awajen na gold ki ɗauko ki kawo min, a hankali ta nufi dressing room ɗin After some mnt Ta fito rike da wani ɗan karamin a kwati mai kyau sai ɗaukan ido yake tazo ta mika masa, ansa yana faɗin "to zauna yayi maganar yana nuna mata gefen sa a bakin gadon, zama tayi tana kallan yatsun kafar ta, buɗe ɗan karamin akwatin yayi ya chiro wasu key guda biyu, ya ajiye ɗaya a gefensa yasa ɗayan kuma ya buɗe jakar "ɗago to ki kalli abun da ke chikin jakar da kika damu abuɗe maki, ya karisa maganar yana kallan face ɗinta, da sauri ta juyo, idon ta na sauka kan jakar ta mike zubur tasa hannu a baki tana faɗin yaya Aryan.....✍️✍️ 💖The Talent Troupe Writer's 💖 1 Duk Karfin Izzata 2 Gidan Aunty 3 Jini Ɗaya 4 Sarki Sameer 5 Kafita Zakka Kar kubari abaku lbr love Story's More comments like an share 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 2️⃣8️⃣* .....da sauri takoma kusa da shi ta zauna "yaya Aryan yanzu wan nan kayan dukka nawane har da kayan make up ɗin, gyaɗa mata kai kawai yayi batare da yayi magana ba, hannu tasa tafara watsa kayan "yaya Aryan to ai baka buɗe ɗayan gefen jakar ba, tayi maganar tana nuna masa ɗayan zip ɗin da ke kulle "zan buɗe miki shi amma ba yanzu ba kuma karki sake chewa na buɗe maki, irin kayan su Zahra ki kache ki ke so to gashi nan shi kuma ɗayan gefen idan lokachi yayi da kai na zan buɗe maki, kinji ko? gyaɗa masa kai kawai tayi alamar taji "ok to kwashe kayan kije ɗaki kinga dare yayi kuma karki kuskura ki bawa wani jakar nan kije ki ɓoyeta, in lokachi yayi zan ansa sai na buɗe maki, "to yaya Aryan dan allah ka dan faɗamin menene a chiki, ɗago ido yayi yana kallanta yayin da itama shi take kallo, ji yayi harshen sa ba zai iya yimata musu ba, "sako ne a chiki ya faɗa yana mai do da kallan'sa kan jakar "to dan Allah yaya Aryan ni ka buɗe min mana in gani, ta karisa maganar kamar zata yi kuka, "oh my god ke dai wan nan yarinya to shike nan tun da hakan ki ke so, rufe idon ki.. ...da murna tasa hannu ta rufe idon ta, tana ta murnushi, ɗaukan ɗayan key ɗin da ya ajiye a gefen sa yayi, yasa ya buɗe jakar, ɗago ido yayi dan yaga shin da gaske ne ta tufe idon ko dai tana kallon sa, dan yasan halin ta ganin ta rufe idon ta da gaske ne yasa yayi saurin buɗe jakar ya chire wani kana Box da akayi selling nasu guda 2 ya ɓoye ta bayan sa, san nan ya ɗago ya zuba mata ash eyes na shin nan Sosai yake kallan face nata, ta rufe ido sai murnushi take Sauko da idon sa yayi kan wuyar ta, a zuchiyarsa yana faɗin, wan nan yarinya akoi dogon wuya ga wuyar nata a chike, ba ƙaramin kyau wuyar nata ya masa ba jiyake kamar ya sa hannu ya shafa ko zai rage raɗaɗin da zuchiyar sa ke masa a duk lokachin da yake kallon ta, sosai ya kura wa wuyar nata ido, ita kam diyana bata ma san meke faruwa ba sai murmushi take tana jiran yace ta buɗe ido, slowly ya sauko da manya manyan ashe eyes nasan nan zuwa kan kirjinta, kara waro idon nashi waje yayi yana kallon kirjin nata sosai, chikin zuchiyar sa yana faɗin, i think yarinyar nan ba zata wuche 15 years ba to ya akayi take da manya manya boobs haka, kodai ta wuche hakan ne "ke shekarar ki nawa, batare da ta buɗe ido ba tace "na kusa chika 16 shiru yaɗan yi still dai kallonta yake "Yaya Aryan nayi kyau ne yasa kake tambaya ta shekaru na, ai bai san lokachin da murmushi ta kub che mana ba, ita dai bata da wata matsala burinta kawai ache tayi kyau, "yaya Aryan to ba kache komai ba "eh mana my sister kinyi kyau sosai da sosai kuwa kuma ai ke daman kyakkyawa che tun asali, wani haɗadɗen murmushi ta saki, Manuniyar yatsan hannun sa, yasa chikin ramin da dimple nata ya lotsa saboda murmushi da take yana faɗin "nafi son wan nan a gaba ɗaya face naki, "laaaa yaya Aryan to zan baka kyauta, murnushin gefen fuska ya ɗan saki kafin yace "ok to ngd "yaya Aryan in buɗe ido na? "Eh buɗe, da sauri ta waro idon ta a kan face nashi wani cool murmushi ya sarkar mata wadda shi kan shi bai san yayi ba "yaya Aryan ka buɗe jakar tayi maganar tana mai do da kallon ta kan jakar "eh na buɗe gashi nan da sauri tasa hannu ta fitar da wani ɗan ƙaramin Box mai shagen kyau gwaldin colour sai kyalli yake Yaya Aryan taya ake buɗe wan nan Box ɗin?, ansan Box ɗin yayi daga hannunta ya buɗe mata san nan ya mika mata, wani dagareren abun hannun gold ne a chiki mai matikar kyau da tsada an masa kwalliya da duwasu farare masu kyalli ajikin sai ɗaukan ido yake, anyi rubutu da larabchi a jikin "yaya Aryan me aka rubuta a nan tayi maganar tana nuna masa rubutun Arabic ɗin, kallan rubutun yayi, kafin yace "sunanki ne ajiki, shiru ta ɗanyi kafin ta sake chewa "laaaa yaya Aryan daman kasan sunana, shiru yayi batare da ya sake chewa komai ba "yaya Aryan menene manar Kga ɗin nan ne? naga skoi shi a wayar ka kuma gashi ma an rubuta a jikin abun hannu na "ke nima ban sani ba kwashe kayan nan ki tafi ɗaki dare nayi mayar da abun hannun nan chikin Box nashi ki mai dashi cikin jaka ki bani na kulle jakar "ayya yaya Aryan ke nan ba zan saka abun hannun ba "eh ba zaki saka yanzu ba sai gaba, na bakine ma kawai dan zamu koma London kar na manta na tafi dashi kuma yanzu dan kin dame Ni na buɗe maki ne shiyasa na buɗe "to yaya bari nagama kallon abun dake chiki,shiru yayi ya zuba mata ido kawai yana kallonta Ajiye abun hannun tayi a gefe tafara fitar da sauran kayan dake chiki "Wow ta faɗa lokachin da tafitar da wani dankareriyar sarkan gold fito dashi tayi daga cikin gidan sa, sai kyalli yake yana ɗaukar ido karawa tayi a wuyar ta, tana faɗin "yaya Aryan dan Allah ka saka min sai kamin hoto tun da kache ba yanzu zanyi amfani da su ba "ni ban iya saka sarkan mata ba, tsuke fuska tayi ta turo baki kafin tace "to yaya Aryan in kai wa Aunty farida ta ɗaura min, wani dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin yace "a'a nunamin yadda ake sawa sai na samiki kuma banche ki faɗawa kowa abun dake cikin jakar nan ba, Allah awan nan karo idan ki ka faɗawa wani sai na miki duka, "Allah yaya Aryan ba zan faɗa ba "ok to nunamin yadda ake ɗaura wa na ɗaura miki, chiro sarkar tayi daga karawar da tayi a wuyar tafara nuna masa yadda zai sa mata Ansa yayi yana faɗin "ok to juya na sa miki, juyawa tayi shi kuma ya ɗauko wayar sa ya kunnan video recorder, ya ajiye wayar sai tin su, a hankali ya ɗago hannun sa ya sako mata sarkan ta gaba ya kewayo da hannun sa ya baya yana ko karin ɗaura mata, wani irin shock yaji lokachin da hannun sa ya taɓa lallau san fatar wuyar ta a'sukwane ya saki sarkan ya faɗa chikin rigar ta ta gaba, da sauri ta juyo tana kallon sa shi ma kallonta yake "yaya Aryan ya kuma ka sake sarkan, da kyar ya iya buɗe ɗan karamin bakin nan nashi yace "ke ni ban iya ɗaura wa ba, shagwaɓe fuska tayi ta turo baki tana faɗin "kai yaya Aryan nafa nuna maka yadda akeyi dan allah ka ɗaura min, dafe kai yayi a zuchiyar'sa yana faɗin, oh my god ni Aryan na shiga uku wan nan yarinyar tana neman ta bugamin kai ni ban san meyasa ma yanzu bana iya daka nata tsawa ba ban san meyasa bana iya mata faɗa ba oh god Ganin yayi shiru ne yasa tasa hannu ta ɗan bubbuga hannun sa tana faɗin "dan Allah yaya Aryan to ka ɗaura min mana "juyo ta gaba na ɗaura miki sai ki mai dashi ta baya, da sauri ta juyo suna fiskantar juna, tana murmushi "to ina sarkan take yayi maganar yana kallon face nata, hannunta ta ɗago tana kokarin turawa chikin rigar ta dan ta chiro sarkan amma ina rigar ta matse ta sosai, ido kawai Aryan ya zuba mata yana jiran ya ga yadda zata fito da sarkan, Abun mamaki sai yaga ta juya masa baya tana faɗin "yaya Aryan zugemin zip ɗin nan ƙasa, bari na fito da sarkan, mamakine ya ƙara bayyana karara akan face nashi yayi shiru yama kasa magana "yaya Aryan dan Allah ka zugemin mana "ke ni ban iya ba ya faɗa yana kawar da kai gefe "to yaya Aryan yadda ake jan na wando haka shima wan nan zaka ja, oh Allah, ya furta kafin yasa hannu a hankali ya zuge mata zip ɗin kasa ba tare da ya kalle ta ba, yayi tunanin kafin ta juyo gareshi zata chiro sarkan sai yaga akasin hakan dan kuwa yana zuge mata zip ɗin ta juyo kuma gashi ta zura hannunta a chikin rigar ta wuyar hakan yasa rigar tayi kasa gaba ɗaya rabi da kwatan boobs nata awaje, A'sukwane ya kau da kansa daga kallon ta, ita kam ko ajikinta, tunani ya shigayi wan nan shine kaɗan daga illolin rayuwa batare da uwa ba yanzu nasan da agaban ma haifiyar'ta ta taso wlh ba zata yi hakan ba amma In Sha Allah zanyi kokarin naga ya koya mata wasu abubuwan kafin mu koma, katse masa tunani tayi da chewa "yaya Aryan to mayar min da zip ɗin na chiro sarkan, dawo da kallon sa yayi kanta ta juya masa baya tana jiran ya mai da mata zip ɗin, mamaki ne ya kama shi lokachin da yaga bayan ta tunani ya shigayi *kai anya yarinyar nan bata fi 16 years ba kuwa? ai ni duk ganin da nake mata na ɗauka tana sa bra shiyasa kirjinta suke chika riga sosai, ashe bata sawa, kai yarinya 16 years da manya manyan breast haka wow gaskiyane abun yayi*jin Aryan yayi shiru ne yasa diyana ta ɗan waigo tana faɗin "yaya Aryan ka zugemin mana, "ok kawai yace tare da sa hannu ya zuje mata zip ɗin sama, yana zugewa ta juyo da sauri ta miƙa masa sarkan tana faɗin "gashi nan, ansa yayi ya san ya sarkan ta bayan wuyar ta ya dawo da hannunsa ta gaba ya ɗaura mata da sauri ya zame hannun sa daga jikinta yana kallon face nata... .....ɗago blue eyes nata tayi tana kallon face nashi "yayi mani kyau yaya Aryan? ta Tambaya tana murmushi "ai daman dan ke akayi dole zai miki kyau duk duniya babu mai irin shi ke kaɗai Company su kayiwa "yaya Aryan kaga fa shima a jikin shi an rubuta Kga, kuma ga sunana ɗin a gefe, " ke dai juyo na miki hoton ba ruwan ki da abun da aka rubuta ya karisa maganar tare da ɗauko wayar sa, mamakine ya kama shi lokachin da ya kawo wayar dai dai face nashi "tab ni fa nama manta da ina yi mana video, saving na video yayi san nan ya fita da sauri sauri ya ɗauke ta pic kala 5 san nan yace "kwashe kayan ki maida su chikin jakar dare yayi yanzu Almost 11 yi sauri ki wuche ɗaki Tattara kayan tayi gaba ɗaya ta mai da zata rufe jakar yayi saurin chewa "bani na rufe kuma ki rufe idon ki, ba musu ta rufe idon ta ɗauko wayan nan Box guda biyu da ya boye a bayan sa yayi, ya mai dasu chikin jakar ya sa key ya rufe zip ɗin gefen ya bar mata na ɗayan gefen wadda ke ɗauke da kaya irin nasu Zahra "to buɗe idon ki, ki ɗauka ki tafi ɗaki kije kiyi barchi, "to kawai tace san nan ta buɗe ido ta ɗauki jakar ta miƙe tana faɗin "sai da safe yaya Aryan, ba tare da ya amsa mata ba ya miƙe ya kwanta yana kallonta har ta fiche, ajiyar zuchiya ya sauke san nan ya lumshe ido Da Sallama diyana ta shigo dakin su gaba ɗaya su zahra sunyi barchi wajen drawar kayan su ta nufa ta ajiye jakar hannunta sannan ta chire kayan jikinta tasa na barchi ta haye gado ta ɗauko remote ta gara gudun A.c taja blanket zuwa dai dai wuyar ta ta lumshe blue eyes nata YOLA Da baya baya inna ta shiga wajen bokan nata saman jar kyallen da suka saba zama ta zauna tana faɗin "barka da wan nan lokachin malam "haba habiba ya zaki zauna a nan kishiga chiki mana ina zuwa chewar bokan, da murna inna ta miƙe ta shige ɗan kewayayen wajen, tafara chire kayan jikinta tana gamawa ta haye kan yar katifar chiyawar sa ta kwanta, Tana kwanchiya shima ya shigo tsirara ba komai ajikin sa, sai murmushi mugunta yake ya haye kanta ya fara aiki, sosai ya nemeta gaba da baya yauma kamar kullun tare suka sheƙe ayar tasu yana yi tana tayasa, Bayan sun kammala ne ya miƙe ya fito wajen tsafin nasa ya saka kayan sa ya zauna kan dutsen daya saba zama itama inna ta miƙe ta mai da kayan jikinta ta fito, zaune ta same'sa akan dutsen Zama itama tayi kan jar kyallen da suke zama tace "malam ya batun aikin wani dariya mara daɗin ji yayi kafin yace "komai na tafiya dai dai ki kwantar da hankalin ki san nan kuma, ina so ki san ba keka ɗai kike bibiyar rayuwar yaran nan ba akoi wasu, kuma dukkan wayan da ke bibiyar su ba wan da zai iya kunche tsarin jikin su sai Ni. .....Ni kaɗai zan iya kunche wa kuma saura kaɗan nagama, ina gama wa zan musu mummunar aiki, wani murmushi inna ta saki kafin tace "yauwa malam ngd sosai, zan iya tafiya? Aa yau baza mu kwana ba ke nan, kinfa san zanyi kewar ki sosai idan kika tafi "to shike nan na fasa tafiya ai nima ba'a son raina nake tafiyar ba zan shiga daga chiki amma na kwanta "a'a habiba ba dai kwanchiya ba ki dai shiga ina zuwa ayi na biyu " to kayi sauri ka shigo nima a matse nake "au daman bai sheki bane? Shine kuma baki fada min ba yayi maganar yana mikewa, muje na baki sai kin koshi in dai wan nan ne ya karisa maganar yana zaro ayabar sa daga chikin wando, hannu inna tasa ta kama ayabar tana dan matsa ta "a'a habiba ba a nan ba mana mushiga daga chiki dan kar nayi baki, "ai malam abun ne ba sauki bana gajiya da tsosar ta "nima ai habiba bana gajiya da tsosar min da kike ban ki ache ko wani lokachi tana bakin kiba "to shike nan tun yanzu ka kulle kofa karma wasu su zo sai mushiga chiki daga nan har dare inyi ta tsosa ma "kai habiba iya tsotsa kawai bazan chi ki ba ke nan kike nufi "aa Malam china kam ai ya zama dole ko sau ɗari kake so ma yau kayi na shirya "yauwa yar gari yanzu naji batu bari na rufo kofar,sake masa ayabar inna tayi ya juya ya nufi bakin kogon ya rufo yar kofar zanan ya dawo ya rungumi inna suka shige chiki Kano Babban Dr yazo daga kasar india gaba ɗaya family Abba suna zaune a ɗakin da Ahmad yake sunyi shiru suna jiran suji me Dr Ram zai che 20mnt Dr Ram ya ɗauka yana duba Ahmad san nan ya ɗago fararen idon sa ya fara magana chikin harshen turanci "nayi duk wani bin chiken da ya da che nayi amma ni banga wani chuta dake damun sa ba, lfy kalau yake "haba Dr taya zaka che hakan, ya zaka che mana ba abun dake damun sa bayan, gashi nan baya magana baya chin abinchi baya shan ruwa ko motsi bayayi chewar Abba ya karisa maganar chikin bachin rai, hannu Aryan ya ɗora kan kafaɗar Abba yana faɗin "Sorry Abba pls calm down mubi a hankali amma dai dole akoi abun dake damun Ahmad, shidai Bgs ko magana ya kasa yi ya dafe kansa da hannu ya sunkuyar da kan kasa. chikin tsawa Aiman yace "kai Dr ko ka dubo mana meke damun ɗan uwana wlh ko na ɓaɓɓalla ka a chikin ɗakin nan "haba Aiman ya zaka che masa haka ai bai kamata ba chewar Aunty Maryam, wani mugun kallo ya mata kafin yace "ke idan na sake ina magana kika sa min baki wlh zai na sharara miki mari, gaba ɗaya ido jama'ar ɗakin ya dawo kan Aiman. "Aiman hauka kake ne Maryam ba yar ka ba che chewar Aunty farida "ke Aunty farida ban yi da ke ba kema, wlh ko ku faɗa min me ke damun dan uwana ko ran kowa ya ɓache, zaro ido waje Abba yayi dan jin maganganun fa Aiman ke yi a fusache ya mike ya ɗaga hannu zai mari Aiman ɗin, da sauri Bgs ya miƙe ya riƙe hannun Abban da kyar ya iya buɗe baki yace "Abba kayi hakuri ku yiwa Aiman uzuri wlh duk wan nan maganganun da yake baya chikin hayyachi sa bai ma san yana yi ba, Aryan ya ɗora da chewa "Abba kafi kowa sanin shakuwar dake tsakin Aiman da Ahmad, ko ni da aka haife mu tare bai shaku dani kamar yadda ya shaku da Ahmad ba to ya kamata mu masa uzuri duk abun da zai che kar wanda ya sake tan kashi a chikin ɗakin nan. Jiki ba kwari Abba ya koma ya zauna dan shi kanshi ya tausaya wa Aiman sosai dan yasan irin shakuwar da su kayi da Ahmad ɗin, wani dogon tsaki Aiman yaja chikin tsawa yace "kai wai ba zaka faɗa mana meke damun ɗan uwan mu ba ya karisa maganar yana kallon Dr Ram da idon nan nashi da suka rine su kayi jaa kamar wan da ya sha wani abun, jiki na rawa Dr yace "iya gaskiyan na faɗa muku wlh ba abun da ke damun ɗan uwan ku, a fusache Aiman yayi kansa da nufin ya bugesa, da sauri Aryan ya tare sa, nan fa kokawa ta kaure tsaka nin su da sauri su Ammi gaba ɗayan su matan suka fiche daga ɗakib, dan basu son ganin tashin hankali kan tashin hankali. sosai Aryan ya riƙe Aiman, sai naushi Aiman ke kai wa Aryan a baya amma Aryan yaki sakin sa kuma a halin da Aiman ke chiki Aryan ba zai iya bugun saba ko ya masa wani abun, da gudu Yusuf ya kariso wajen ya rike hannun Aiman dukkan biyu dan ya dakata daga bugun Aryan da yake, allura barchi Bgs ya ɗauko ya shammachi Aiman ya masa, kan kache me barchi ya ɗauke sa wani ajiyar zuchiya Aryan ya sauƙe kafin yace "kamashi Yusuf ka kai shi ɗaki pls "haba yaya Aryan ina ni ina iya ɗaga Aiman yaya nane fa ko ka mantane "to kai ba soja bane? Chewar Abba "aa Abba ai duk da ni sojane ba zan iya ɗaga Aiman ba yafi jiki da zauyi fa tab a'a ya karisa maganar yana zaro ido, tsaki Aryan yaja san nan ya saɓi Aiman a kafaɗar sa yayi waje da shi Dr yanzu da kache ba wani abun da ke damun sa to me yasa baya magana? Abba ya tambaya yana mai do da kallon sa kan Dr "kwarai ba abun da ke damun sa idan da akoi ai da kun gani a jikin Tv chan lokachin da na sa na ura a jikin sa, shiru sukayi kowa da abun da yake tunani, mikewa Dr Ram yayi yana faɗin "na wuche dan jirgin yamma zan bi, ba wan da ya amsa masa a chikin su dan dukkan su yanzu basu da bakin magana, fichewa Dr Ram yayi ya daga ɗakin Abba yanzu mene abun yi kuma Bgs ya tambaya yana juyo da kallonsa izu kan Abba "musake kiran wani likitan daga wata kasan kuma muji me zai che "to kawai Bgs yace san nan ya miƙe ya fita bin bayan sa Khalid da Yusuf su kayi, Haidar da Umar ma a tare suka fice, suka bar Abba shi kaɗai almost 10 mnt Abba na zaune shiru Ahmad kuma yana ta shararan barchin sa, jiki ba kwari Abba ma ya miƙe ya fito ya nufi ɗakin sa 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *5,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) *💫STAR LADY💫*29 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 2️⃣9️⃣* Zaune yamma tan Ammi suke a palon sama na ɓangaren Ammi, suna ta hira hiyana na duba takar dun ta na boko diyana na kallon awayar Zahra amrat na karatun qur'ani, Zahra da lamrat suna kallo a makeken Tv dake manne a bango, da sallama yaya Khalid ya shigo palon, har suna haɗe baki wajen amsa masa sallamar kariso wa chiki yayi ya zauna saman sofa mai zaman mutun 1 murya kasa kasa hiyana tace "ina wuni yaya Khalid ya mai jiki, kakalo murmushi dole yayi kafin ya amsa mata da "lfy sister ya shirye shiryen koma wa makaranta ina fatan kungama shiri, hiyana zatayi magana Zahra ta rigata "ina wuni yaya Khalid, dawo da kallan sa kan Zahra yayi kafin ya amsa da "lfy sis love ykk, sunkuyar da kai kasa Zahra tayi dan jin sunan da ya kirata yau ta tashi daga Auta ta koma sis love. Yaya Khalid ya mai jiki chewar diyana "jiki da sauki sister ya aikin kai coffee, sai lokachin diyana ta ɗauke blue eyes nata daga kan wayar Zahra ta mai da kallonta izu kan yaya Khalid "hmmm ai inayi ku jiyama na kai masa kuma.. bata karisa maganar ba tayi shiru kasan chewar ta tuna abun da yaya Aryan yace mata akan idan ta kuskura ta faɗa wa wani abun da baa tambaye taba to sai ya ɓallata, ganin tayi shiru ta kasa karisa maganar yasa yaya Khalid ɗan sakin murnushin kaɗan dan yasan Aryan ne ya mata gargaɗi kuma hakan ba karamin daɗi ya masa ba dan diyana tana sakin layi dayawa "To ku shirya fa gobe zaku koma school kunji daman abun da nazo faɗa muku kenan yana kai karshen maganar ya miƙa ya nufi hanyar fita, har suna haɗe baki wajen chewa to, Abangaren Ahmad kuwa Zaune Aryan yake a gefen gadon da Ahmad ke kwanche yana kallon face nashi "bro zaka chi wani abune, ɗaga ido sama Ahmad yayi alamar a'a "why bro, why ba zaka chi abinchi ba tunfa jiya da rana baka chi komai ba haba, ɗaga ido sama Ahmad ya kuma yi alamar aa ba zai Chi komai ba, Aryan zai sake magana sai ga Bgs ya shigo tare da wani likita zama Bgs yayi kusa da Aryan Dr kuma ya fara kokarin sakawa Ahmad ruwa dan ta taimaka masa tun da baya chin komai, "Yallaboi ko dai zaku gwada maganin gida ne tun da na asibiti yaki chewar Dr yayi Maganar dai dai lokachin da yake ɗaure hannun Ahmad dan neman jijiya, wani dogon tsaki Bgs yaja kafin yace "Allah ya kyauta abawa ɗan uwana wan nan dattin, zan nemo kwararrun likitochi daga kasa da ban da ban suzo su du bamin shi, "Allah ya baka hakuri sir, Chewar Dr ya karisa maganar dai dai lokachin da ya gama sawa Ahmad ruwan, ya tattara kayan aikin sa ya nufi waje Kallon Bgs Aryan kafin yace "bro wai yanzu menene abun yi, shiri Bgs ya ɗan yi kafin yace "ban yi tunani a kai ba amma muje zuwa anjima dole musan abun yi ya karisa maganar yana mikewa, mikewa Aryan ma yayi suka fita tare Misalin karfe 2 na rana gaba ɗaya family sun haɗu a palo dan chin abinchin rana ban da Bgs Aiman Fahad da kuma Ahmad, shiru palon ba abun da zakaji sai karan spoons "My daughter ya kama ki koma gidan ki yau kinji, chewar Abba yayi maganar yana kallon Aunty farida, Mardiya salma Maryam dukka ku shirya kuma kuwuche gidan mazajen ku, "Abba daman gobe in Allah ya kai mu zan koma nariga na faɗawa dady'n junior ma chewar Aunty farida, chikin dashe war murya wadda da kaji kasan tasha kuka har ta koshi Aunty salma tace "Abba pls ka barni na kara koda 2dys ne sai mugani y jikin Ahmad ɗin zai kasanche "a'a Salma ban yar da ba gobe idan Allah y kaimu kafin karfe 1 kowache ta koma gidan mijin ta, wai ma idan kuka zauna kara masa lfy zakuyi ne? Akoi waya duk abun da ake chiki zan sanar daku ai addu'a kawai yanzu ya ke bukata awajen ku bawai kubar gidan mazajen ku, kuzo ku zauna kusa da shiba, Har suna haɗa baki wajen chewa to Abba Allah ya bashi lfy, gaba ɗaya palon suka amsa da amin shiru palon ya sakeyi ba mai magana kowa kawai tsakuran abin chin yake dan kamar magani suke jin abinchin ba dan daɗi suke chiba sai dan kar yinwa ta musu illatasu, "My daughter kayan nan sun miki kyau Chewar Abba yayi maganar yana kallon diyana, daman kamar jira take tafara surutu "Abba ai yaya Aryan ne ya bani ji, daman tare ya kawo mana da su Zahra shine ya kulle nawa chikin jaka, sai jiya ya buɗe min kuma Abba kaga wata dan kareriyar sar...bata karisar da maganar ba tayi shiru kasan chewar ta tuna yaya Aryan yace idan ta faɗawa wani sai daketa, jin bata karisar da maganar ba yasa Aryan sauke wata nauyayyar Ajiyar zuchiya wadda yasa Abba ɗagowa ya kallesa, kuma sai yanzu ya fahimci dalilin da yasa diyana ta dakata da maganar bata karisa ba. saboda jin baki irin na Abba sai yace "My daughter ya kika dakata da maganar, a sukwane Aryan ya ɗago yana kallon Abba, harara wasa Abba ya wurga masa, da sauri ya mai da kai kasa yana ɗan murnushi dan ya gano abun da Abba ke shirin yi, "babu komai Abba kawai dai na manta me zan faɗane diyana ta faɗa tana satar kallon yaya Aryan, mamakine ya kama Abba daman ya tambaye tane dan yaji shin diyana tayi hankali ne ko kuma dai da saura, abun da ya bashi mamaki kuma shine yau diyana che da karya abun da bata taɓayi ba tab lallai na yar da yanzu kam diyana na Son Aryan daman zargi kawai nake Amma bari dai na sake gwada su. "My daughter ina malamin makaranta kun nan daya taɓa chewa yana Son kin nan? Ɗaure fuska diyana tayi ta ɓata rai ta turo baki ta fara magana "to ai ni Abba bana son shi soja nake so kuma ai ni tun ranan ma ban sake ganin sa ba wata kila ma ya bar makarantar, kila kuma mutuwa yayi waya sanin masa, gaba ɗaya mutanen palon sai da sukayi mamakin ɗaure fuskantar da diyana tayi har shi kanshi Aryan dan tun da suke da ita basu taɓa ganin ta ɗaure fuska ko ta ɓata rai ba ita ko dukan ta akayi tana gama kuka zata koma dariya "My diyana menene abun ɗaure fuska kuma? Ai ba wan da zai miki dole mijin da ki ke so shi zamu baki chewar Aunty farida "to ai Aunty farida ni bama wan da nake So sai yaya Khalid a sukwane gaba ɗaya jama'ar palon suka ɗago ido suna kallon ta musamman ma Aryan da atake idon nasa suka sauya zuwa jaa saboda kishi, itakam diyana bata ma san sunayi ba ta chigaba da magana "yaya Khalid yaya Yusuf yaya Aryan yaya Bello Aunty Zahra Aunty mardiya Aunty salma Abba Ammi Ummi Aunty amarya hiyana lamrat da amrat da ke Aunty farida sai Bappa na da Inna ta, ku kaɗai kawai nake so aduniya, wani ajiyar zuchiya Aryan ya saki, ya duƙar da kai ya ɗauki wayar sa dake gefen hannunsa kan table ɗin, yashiga latsawa "Hiyana karfe 3 dai dai ki dama fura ki ka womin fada Chewar Abba yana magana faɗin hakan ya miƙe ya nufi waje, Nmiƙewa Aryan Khalid Yusuf sukayi a tare suka fice daga palon, "haidar muje mu duba jikin yaya Ahmad ko Chewar Umar "eh ya kamata kam ya kai karshen maganar tare ta mikewa, mikewa haidar ɗin ma yayi suka nufi waje, a tare Aunty Salma da Aunty mardiya ma suka miƙe suka fice daga palon, Aunty maryam Aunty amarya suma tare suna mike suka fita, Ummi da Ammi kuwa betroom ɗin Abba suka miƙe suka shiga, palon ya rage daga aunty Farida sai su diyana. "My diyana daga yau idan kinje ɗakin yaya Aryan karki sake daɗewa kina jina koh? Chewar Aunty farida, "to Aunty farida ai shi yake chewa in zauna muyi magana ta karisa maganar tana turo ɗan karamin bakin nan nata "eh ko yache ki zauna kiche kina jin barchi sosai, jiya fa har karfe 10 ina ɗakin ku ina jiran dawo warki, amma baki da wo ba, kamar zanzo na kiraki sai kuma nache bari na bari da safe sai na miki faɗa, "to Aunty farida ba ke ki kache idan naje ɗakin na rinƙa koya masa surutu ba tun da baya magana kuma kinche ni bazai bugeni ba ko na masa surutun "eh daaa ni nache hakan amma yanzu na fasa saboda idan namiji da mace suka keɓe to na ukun su sheɗan ne,duk da zan iya shedar kanne na a ko ina, amma dai daga yau kina kai masa coffee ɗin ki dawo kinji, "to Aunty farida kawai na daiii na kai masa coffee ɗin mana tun da hakane "aa karki dai na kai masa ki chigaba da kai wa kinji amma dai da kin kai sai ki dawo, "to kawai diyana tace tare da miƙewa ta nufi hanyar fita "kutashi muje Zahra, chewar Aunty farida, gaba ɗayan su, suka mikewa a tare suka nufi waje, Karfe 3:5 Da sallama hiyana ta shigo fada hannun ta riƙe da kyakkyawar kwarya ta rufe shi da pai pai, ta sanya zumbulele hijabi har kasa ajikin ta fari tas, fiskar ta sai kyalli take bawani make up da tayi asalin kayan tane kawai,ga ɗan bakin nan nata pink sosai kamar tasa jambaki, geranta kuwa kamar tayi caving, idan mutun yaga hiyana zai rantse da Allah tayi make up, amma haka fuskar ta yake,halittar Allah ne duk da kwayar idon ta Blue ne amma idon nata farine tas manya manya kamar ball, kuma idan ta kalleka kache tasa kwalli amma ba ta saba haka idon yake gata da bakin kwanche cin gashi mai tsantsi a gaban goshinta ga wani baki haɗadɗen saje a kwanche a gefen kumatun ta dogon siririn hanchin nan nata kuwa baa magana har baka yake, duk lokachin da tayi murmushi sai wani haɗaɗɗen dimple irin na Bgs ya lotsa, ga hakoranta farare tas sai wani ɗan siririn wushirya a tsakiyan hakoranta na sama a hankali take takawa kamar mahauniya, gaban kujerar Abba taje ta duƙa kasa ta, dukar da kai chikin ladabi da girmama wa tace "barka da hutawa Abba, wani murmushi Abba ya saki dan shi har chikin ran shi yana kaunar hiyana sosai akoi ta da ladabi da girmama na gaba da ita ga sanyin hali bata son hayaniya son addini ga sun katun boko da arabic dukka, Da fara'a Abba ya amsa mata, san nan ta juyo kasa kasa ta kallin in da Bgs ke zaune tace "ina wuni yaya prince, bai amsa ba kuma bai ko kalli in da take ba saima latsa wayar sa da yake,chikin kwanchiyar hankali Hiyana bata damu da rashin amsa gaisuwar nata da Bgs yayi ba, dan in da sabo sun saba da halin sa, "Abba ga furan ta faɗa tare da ɗago kai ta miƙawa Abba kwaryan dake hannun ta, Ansa Abba yayi zai yi magana Bgs ya mike yana faɗin "Abba zanje ɗaki sai da daddare, "aa Safras dawo ka zauna ai ban sallame kaba, ba don yaso ba hakan ba ya koma ya zauna dan ba yadda zai yi da Abba ne kuma ba zai iya yiwa Abban musu ba dawo da kallon sa Abba yayi kan hiyana dake duƙe kanta na kallon kasa "My daughter jeki kawo wa yayan ki nashi furan kinji, to kawai hiyana tace san nan ta miƙe da sauri ta nufi waje "Abba nifa bazan sha wan nan abin ba Chewar Bgs ɗin ya faɗa yana yamutsa fuska kamar wadda yaga kashi, "Allah sai ka sha, na dai faɗama ni ba santin furar bane ya jani har nabi Ammin ku Yola na kasa samun kwanchiyar hankali sai da na Aure ta, kuma ita ta koyamin sha dan nima da bana sha ɗin, "to Abba ai kai kache ba ni ba ni kam bana so kyama yake bani "koma me yake baka Allah sai ka sha na dai faɗama ka, kasani ma ko daga sha.... Sai kuma Abba yayi shiru bai karisa maganar ba, dan yasan in ya karisa to wlh ko ya zai yi Bgs ba zai sha furar ba, shi daman Bgs ba wani sauraron maganar Abba yake ba kasan chewar yasa blooth a kunne ɗaya, Da sallama hiyana ta dawo fada hannun ta riƙe da kwayar nono da ta damawa Bgs, har gaban sa tazo ta duƙa chikin ladabi da girmamawa tace "yaya prince gashi nan, wani dogon tsaki yaja chikin tsawa yace "dole sai na ansa ne bazaki ajiye a kasa ba, "mikomin nan my daughter Abba ya faɗa yana miƙa mata ɗayan hannunsa joyowa tayi wajen Abba a hankali ta miƙa masa kwaryan muryan ta har rawa yeke saboda tsoro tace "Abba zan iya tafiya, "aa my daughter zoki zauna a kujeran nan kema muyi hiran dake yayi maganar yana nuna mata kujerar kusa da shi da ido. Ba musu ta miƙe ta koma saman kujerar ta zauna ta sunkuyar da kanta kasa, miƙawa Bgs kwayar nono Abba yayi yana faɗin "ansa kasha idan nima bazaka ansa a hannuna ba sai naji, rai a bace Bgs yasa hannu ya ansa kwaryar,batare daya kalli Abban ba, ajiye wayar sa a gefe yayi, yasa hannu yachire pai pai da aka rufe kwaryar, kara ɓata fuska yayi lokachin da green eyes nashi yayi arba da damammiyar nono, yaji fura ga kwakwa da dabino,amma duk da haka Bgs sai ɓata fuska yake, a hankali ya ɗauki ludayin ya ɗebi nono ya kai baki sa sai wani tsuke hanchi yake wai dan kar yaji warin nonon. ....Duk abun da ya keyi Abba na kallonsa, a chikin zuchiya sa yana faɗin ai yau sai kasha nonon nan. a sukwane Bgs yayi wurgi da kwaryar nono ya miƙe da sauri kafin ya kai bakin kofar fada ma ya fara kwarara amai,dukawa yayi kasa,kawai ya chigaba da Aman, da sauri hiyana ta mike jiki na bari a zuchiyar ta tana faɗin, nashiga uku wayyo Allah yanzu shike nan na sashi yin amai nasan sai ya hukun tani. Ajiye kwaryar nono dake hannun sa Abba yayi ya miƙe ya nufi Bgs dake duƙe yana ta kwarara amai kamar zai amayar da kayan chikinsa, dafa kafaɗarsa Abba yayi ta baya yana faɗin "sorry, my Son, sosai bgs yayi amai dan sai da idon sa suka sauya sukayi jaa saboda wahala "my daughter bani ruwa a freij Chewar Abba, chikin tsawa Bgs yace "bana so Abba banson duk wani abu da yaran nan zasu taɓa da hannun su, kyamar su nake ji Abba shiyasa nache maka ni bazan sha ba, shiru Abba ya ɗan yi kafin yace "to me tama ka da kake kyamar ta, "Abba ta taɓa zubamin jin... Sai kuma ya dakata yana yamutsa fuska "ok kawai Abba yace san nan ya wuche ya ɗauko masa ruwan da kansa ya kawo masa Chikin tsawa Bgs ya kuma chewa Abba kace ta bar ɗakin nan ban son ganin ta, tun Abba bai yi magana ba hiyana ta fita da gudu tana kuka, shiru Abba yayi yana tunanin me yasa Bgs ya tsani hiyana haka har zai che baya son ganin ta Kuskure baki Bgs yayi san nan ya miƙe ya nufi hanyar fita, ido kawai Abba ya zuba masa har ya fice daga fadan, Ajiyar zuchiya mai nauyi Abba ya sauke kafin yace "Allah ya shiryamin Safar ai ko me ta maka bai kamata ka tsane ta haka ba, yarinya bai war Allah, marainiya, bani da wani burin da ya wuche a che yau ka auri mace irinta shiyasa nake kokarin haɗa ku, Amma tun da hakan bazata yiwuba dole na samo maka wata matar dan tun da kafara furta ka tsaneta nasan da iya gaskiyar ka ka tsane ta, kuma idan nache zan haɗaku tofa ni da kaina zan kashe maraini yar Allah, Ya Allah ka sassautawa Safras wan nan zuchiyar tasa, yana kai karshen maganar ya juya ya koma kan kujeran sa, ya zauna, ya ɗauko waya ya kira masu aiki akan suzo su goge amai da Bgs yayi da kuma nonon da ya zubar, Ƙarfe 9:10 pm agogon Nigeria ta buga Taku take ɗai, ɗai, kamar wata mahauniya, sanye take da wata haɗaɗɗiyar doguwar riga abaya pink colour, ta yafa mayafin rigar a kanta, yau dai batayi kwalliya ba, mai kawai ta shafa sai ɗan man baki da tasa a bakinta,fuskan ta sai kyalli take, tasa high heel pink tana rike da ɗan karamin plate mai ɗauke da cup, san nan ta rufe cup ɗin ma da wani ɗan ƙaramin plate mai shegen kyau, ta nufi part ɗin Aryan ko sallama babu ta faɗa chikin palon kasa kai tsaye ta haye sama stair ɗin ta shige palon sama nan ma ba ko sallama ta shige, kai tsaye betroom ɗin sa ta shege, babu kowa a chiki, table ɗin tsakiyar ɗakin ta nufa ta ajiye cup ɗin, ta juya da sauri dan gargaɗin da Aunty farida ta mata akan karta daɗe. Dai dai zata fita taji an buɗe kofar toile ɗin, da sauri ta wai go karaf idon ta suka sauka kanshi ɗaure yake da towel a kugun sa. ga jikin sa a jike da alama wanka yayi, wani kara ta saki ganin yadda kiran jikin sa yake afili, kafin yaya Aryan ya juyo tayi waje, da gudu, a sukwane ya bi bayan ta, saboda high heel dake kafarta bazai bari tayi wani gudu sosai ba, a dai dai zata fita palon sama ya damko kugunta ta baya, sama ya ɗaga ta da hannu ɗaya ya juya da ita cikin ɗakin, ihu diyana keyi, tana faɗin "yau kam na shiga uku yaya Aryan dan Allah kayi hakuri wlh na rantse maka bansa zaka fito ba kaya bane da bazan gan ka ba kuma ai ni, ban ganka sosai ba, shidai ko sannu bai che mata ba saman katafaren gadon sa yayi kurgi da ita san nan ya koma ya rufe kofar ɗakin ya zare makullin ya nufi dressing room nashi, shiru diyana ta kwanta tana kallon sama kasa kasa ta fara magana "yau kuma aljanun mugun tan yaya Aryan ne ya dawo ko?, to ni me ma na masa shiru ta ɗanyi kamar mai tunani sai kuma ta chigaba da magana "kai lallai yaya Aryan ashe haka hannun shin nan yake kato kamar chinyar lamrat, kut lallai yana da nama sosai amma kuma shine yake saka riga ya ɓoye wlh in ni ne shi bazan ɓoye ba ai hannu mai nama sosai ɗin yafi kyan gani, bari ya fito idan bai dake ni ba zan che masa ya faɗamin me yake chine hannunsa tayi nama dayawa haka nima inrinƙa chi ko nawa zaiyi, jin motsin shine yasa ta miƙe zaune tana zare ido Fito wa yayi sanye chikin kayan barchi mai kyau da tsada gaban morrow ya tsaya yana gyara gashin kansa, Almost 10mnt ya ɗauka a gaban mirrow san nan ya juya ya nufi saman sofa ya zauna, duk abun da yake diyana na kallonsa ta wutsiyar ido amma bata bari ya kamata tana kallon sa ba duk da chewa shi ɗin ma duk abun da yake idon sa na kanta. A hankali ta zuro kafafunta kasa san nan ta sauko daga gadon ta nufi inda yake, gaban sofar da yake zaune,tazoe ta sugun na, Murya na rawa tace "yaya Aryan dan Allah kayi hakuri kaji, "laifin me ki ka min da kike bani hakuri, da sauri ta ɗago kai, "laaaaa yaya Aryan da gaske ban maka laifi ba, kallonta kawai yake dan yanzu tama dai na bashi mamaki, "yaya Aryan in tafi ɗaki ta Tambaya tana kallon face nashi yayin da shima ita yake kallo "a'a tashi ki kawomin coffee din kizo ki zauna muyi hira "aa yaya Aryan Aunty farida tace na daina daɗe wa a dakin ka "me yasa zaki dai na dadewa a dakin nawa, dariya diyana tayi kafin tace "Aunty farida tace idan namijin da mace suka keɓe to wai na ukun su sheɗan ne, a sukwane ne Aryan ya kara waro idon sa waje yana kallonta, ganin ita ko ajikin tane ma yasa yace "ok to dauko coffee din ki kawomin sai kizo ki buga game kaɗan da wayata kafin ki koma ɗakin na ku, da sauri ta nufi table din tana murna ta ɗauko masa coffee ta kawo masa, ya ansa ya mika mata wayar sa shi kuma, gefensa ta koma ta zauna tana latsa wayar. "Yaya Aryan kasan me, batare da tajira amsar sa ba ta chigaba da magana, Allah ko kwanan nan ina tunanin yaya bello sosai ina kewar sa , wani tarine ya sarke sa coffee din ta haura masa kai sosai yake tarin, asukwane ya ajiye cup ɗin coffee ɗin ya dafe kansa da hannu ɗaya yana tari, da sauri diyana ta ajiye wayar ta nufi freij ta ɗauko masa ruwa, ta dawo ta mika masa, bai ansa ruwan ba sai yasa hannu ya damko wuyar ta ya fisko ta da karfi ta faɗa kan faffadar kirjinsa, sosai yake tari ya kasa magana, ita kuwa da sauri ta ɗago kai daga kirjin nashi, jin yadda yake tari, chikin tsoro tace "yaya Aryan ka sakeni in ɗauko maka ruwa dan Allah, da kyar ya iya faɗin "babu ruwan ki da ni ki bari tarin ya kashe ni "dan Allah yaya Aryan kayi hakuri Allah bana son ganin ka kana tarin kaji pls, ta karisa maganar kamar zatayi kuka, "aa ba ruwan ki dani nache maki koh "hannu diyana tasa ta toshe masa baki tana girgiza tana faɗin "dan Allah yaya Aryan ka daina faɗin haka mana wlh akoi ruwana da kai kuma har da tsaki na, hannunta ya chire daga bakin sa, chikin dashewar murya saboda tarin da yayi, yace "tashi min ajiki kuma ki fitamin a ɗaki karki sake zuwa, yayi maganar in a serious matter, "yaya Aryan me na maka to? "Ban sani ba ki tashi ki fita nace, yayi maganar da ɗan karfi Nan take diyana tafara hawaye tana faɗin "yaya Aryan to dan allah ka faɗamin me nayi maka da kache kar na kara kawo maka coffee, kuma ai nasan kana son coffee din, wani irn raɗaɗi yaji a zuchiyar sa saboda kukan da take, slowly yasa hannu ya ɗago haɓarta suna fuskantar juna runtse ido tayi ganin yadda yake kallonta, calmly ya fara magana "me yasa kike kuka kuma?, Chikin shesshekar kuka tace "to ba kai ne ba kaki ka faɗamin me na maka, "ya isa to kiyi shiru baki min ko mai ba kinji, da sauri ta buɗe idonta tana kokarin tashi daga jikin nashi kara firgota yayi ta dawo kirjinsa har sai da kanta ya bugi gemunsa. ...ɗago kai tayi suna fiskantar juna pink lips nata har kerma suke, zata yi magana, yayi sauri ɗora yatsan sa a kan lips nata yana girgiza Mata kai, sauko da kansa yayi ya haɗe fuskokin su yana kallonta,Wani irin farin chiki da nitsuwa ya keji tana ratsa zuchiyar sa, lunshe ido tayi dan ba zata iya haɗa ido da shiba, goga hanchin sa ya fara yi a jikin nata hanchin, kasa kasa yace " menene tsakanin ki da Bello?, da sauri ta buɗe ido tana faɗin "yaya na ne kuma shine idan Inna ta hana mu abin chi yake zuwa ya karɓo mana wajen Adda hasana, "shike nan alakar dake tsakanin ku, "eh shike nan "to amma me yasa ki ka che kina kewar shi? "To ai yaya Aryan kaga yana da kirkine kuma idan na samu kuɗi zan saya masa mota da gida dan shima ya dawo birni, "to idan Abba yace zai Aura miki shifa? dariya diyana tayi kafin tace "nifa idan ba soja ba to bazan yi aure ba soja kawai bake so. Wani dogon nunfashi Aryan ya ja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin ya sake ta "tashi ki tafi ɗaki to tun da Aunty farida tace karki daɗe, da sauri ta miƙe har tana kokarin faɗuwa,key din ɗakin ya miƙa mata, Ansa tayi, ta nufi bakin kofar tasa key ɗin ta buɗe kofar ta fice da sauri, miƙewa shima yayi ya nufi kan katafaren gadon sa ya kwanta ya lumshe ido yana mai da numfashi, Washe gari misalin 9 na safe zaune suke a palon Abba kamar yadda suka saba dan yin breakfast. Ammi ta dubi diyana tace "ke diyana jeki ɗauki abinchin babban yayan ku a kichin ki kai masa, a sukwane Aryan ya ɗago dan yasan halin diyana yana son ya hanata zuwa sai dai kuma bai san surutan Aunty amarya dan yasan yana hana diyana zuwa sai Aunty amarya ta sa shi a gaba da tambaya, meke tsakanin su. Da sauri diyana ta mike Abba na kokarin ya dakatar da ita amma ina har ta fice, kichin ta nufa ta ɗauki abinchin nashi already an gama shirya masa fitowa tayi ta nufi part nashi. Bb ko Sallama ta faɗa palon babu kowa kai tsaye ta haye stair ɗin ta shiga palon saman nan ma babu kowa kofar da ta gani chikin palon ta nufa ba ko sallama ta shiga, tsaye yake gaban mirrow yana gyara gashin kansa sanye yake chikin Black jeans da t-shirt blue, bakarin kyau kayan suka masa ba,kamar dan shi akayi su, jin an buɗe kofar ɗakin yasa ya zubawa kofar green eyes nashi ta chikin mirrow, ganin diyana che yasa ya ɗaure fuskar nan kamar wani zaki ya kau da kallonsa daga kanta "Kai mai kama da hiyana ga abinchin ka nan anche na kawo maka, a sukwane Bgs ya juya dan jin sunar da ta kirashi kuma har da che masa kai, chikin tsawa yace "get out, diyana ko tsoro tsawar ma bata jiba ta ɗan ja tsaki kafin tace "dan ka samu ma na kawo maka abinchi wlh ba dan Ammi ba bazan.... Bata karisa maganar ba kamar wata walkiya ta gefar da kwandon abinchin tayi waje a guje, da gudun gaske Bgs yabi bayan ta sai huchi yake To masu karatu sai mun haɗu ranar Monday idan Allah ya kai mu, ina masoyan diyana? tofa yau masoyiyar ku ta taɓo gidan rina ato ku tanaji ruwan zafi gasa mata jiki idan ma ta saura da ranta kenan 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) More comments an like pls *💫STAR LADY💫*30 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣0️⃣* Gudu take kamar zata tashi sama har tsallake stari uku take ta tana na huɗu batare da ta sani ba, a dai dai tsakiyar palon kasa tayi karo da Aryan baya baya tayi zata faɗi, yayi sauri rikota yana faɗin "ai daman na san za'ayi hakan shiyasa na biyo bayan ki me ke faruwa? Bai gama rufe baki ha yaga Bgs na saukowa a guje sai wani huchi yake, a sukwane ya saki diyana yace "ki kudu sister kar ki tsaya ko ina sai bayan Abba, ai diyana bata jira taji me Aryan zai cheba dan yana sakin ta ta kwasa a ɗari tayi waje. Azuchiye Bgs ya sauko ya nufi hanyar fita da sauri Aryan yasha gaban sa yana faɗin haba bro lfy? Hannu yasa ya hankaɗe Aryan gefe ya nufi kofar fita, A zafafe Aryan ya saƙe tare masa gaba, chikin tsawa Bgs yace "Aryan ka bani hanya tun ban illataka ba "haba Bgs pls kayi hakuri mu koma chiki, wani naushi Bgs ya kai wa, Aryan a fiska, da sauri Aryan ya tare yana faɗin "aa bro ba dai yanzu ba gaskiya, a zuchiye Bgs yasa ɗayan hannu sa ya damki wuyar Aryan ya ɗa gashi sama yayi wurgi dashi gefe guda, ya juya ya nufi hanyar fita da gudu Haidar da Umar daƙe tsaye a bakin kofar palon wadda kusan tare daman suka shigo da Aryan, suka juya suka bar part ɗin gaba ɗaya. Tattaro dukka sauran karfin sa Aryan yayi ya miƙe ya saƙe tarewa Bgs gaba, "Aryan zan illata wlh idan baka barni na bugi yarinyar nan ba "haka na keso daman kafara illatani kafin ka illata ta, dun kule hannu Bgs yayi ya sake kai wa Aryan bugu a firji wadda sai da yasa Aryan tan gal tan gal kamar zai faɗi, amma abun ku da soja, chikin zafin nama ya kame jikinsa chikin bachin rai ya kaiwa Bgs duka a wuya da karfi, a fusache Bgs ya ɗaga sama yayi wurgi dashi a tsakiyar palon chikin zafin nama ya nufi hanyar fita.. ...har ya kai bakin kofar palon zai fita sai kuma ya ja birki da sauri ya juyo, gani ko motsi Aryan ba yayine yasa Bgs kariso wa wajen daya ke kwanche da sauri, Duƙawa yayi yasa hannun sa a dai dai sai tin kofar hanchin Aryan yana faɗin "my blood kar kamin hakan, hannu Aryan yasa ya chapko hannun Bgs tare da waro ash eyes nashi kan face ɗin Bgs ɗin, dogon tsaki Bgs yana kafin yace "me hakan ɗin? " To ai bani da wani zaɓi na da katar da kai ne sai hakan ɗin, miƙewa Bgs yayi san man ya ɗuƙa ya ɗauki Aryan chak ya saɓasa a kafaɗar sa yanufi stair ɗin dashi "Amma Aryan baka kyau ta min ba "me kuma na maka? " Da ka hanani bugun yarinyar nan mana "au to kai daman so kake na barka kayita bugun yaya mutane, kuma kasan idan kache zaka bugi yarinyar nan a yadda kake chikin fushin nan, tofa zaka iya kasheta "to ta mutu mana menene amfanin ta daman? ai inaga wlh watara na idan ban kashe enamiece nawa ba kai zaka mutu a shiga faɗar da ba ruwan ka, tsaki Aryan yaza dai dai lokachin Bgs ke kwatar dashi kan katafaren gadon sa "Wlh Bgs baka da kirki ko kaɗan yanzu gashi ga bugi yar sarki Zaria tana asibiti, jiya naje hospital ɗin dan naga ya jikin nata saboda baban ta ya ɗau zafi dayawa, kar yaga ko ɗaya daga chikin mu bai jeba ya duba taba, Allah ya rinyar nan ko motsi batayi kamar ba rai a jikinta amma a hakan kuma yau kake so na barka kasake bugun wata ko? "au wai dan babanta har wani zafi ya ɗauka ke nan to ya baku sanar dani ba dan shima na hukuntashi, waro ido waje Aryan yayi kafin yace "zaka iya zuwa ai yanzu ma sai ka hukun tashi, ni dalla ka bani ruwa nasha hai, Aryan ya karisa maganar chikin ɓachin rai "Wlh Aryan ba dan ina kaunar ka ba Allah da yau inaga sai dai a kwashi gawarka ya kai karshen maganar tare da miƙewa ya nufi freij, " zaka iya ajiye kaunar a gefe ai sai ka kashe nin Aryan ya faɗa chikin fushi, Bgs ba tare daya sake chewa komai ba ya ɗauko ruwa kawai ya dawo kan gado ya ɓalle bakin robar ya ɗago kan Aryan ya kafa masa robar a baki, sosai Aryan ya sha ruwan har sai da ya kusa shanyewa, sannan Bgs ya chire roban daga bakin shi yana faɗin "ya isa haka shan ruwan, Aryan yace "to ba kai ka min wani wawan naushi a kirji ba ai dole nasha ruwa "kaɗan ma kagani ai wlh ka chigaba da shiga faɗan da ba ruwan ka watarana sai dai a kwasheka zuwa hospital. murmushi kaɗan Aryan yayi san nan ya yunkura ya miƙe zaune, a hankali y zuro kafarsa kasa ya miƙe tsaye "ina zakaje bro? Bgs ya tambaya yana kallon face ɗin sa, "fada zanje wajen Abba mana, "why ba zaka tsaya a nan ba "no akoi maganar da zamuyi ne mai mahimmanci "ok let's go together, ya kai karshen maganar tare da miƙewa, atare suka fito Dai dai wajen part na Ammi sukachi karo da su Zahra sun fito daga palon Abba. Ganin Bgs da yaya Aryan yasa diyana ta fasa ihu ta watsa a guje ta shige ɓangaren Ammi, da gudu hiyana tabi bayan ta, su Zahra ma ba'a barsu abaya ba da gudu suka wache suka bi bayan su hiyana. "Bgs gaskiya baka kyauta wa yanzu dan Allah dubi yadda yaran nan suke ihu da suka ganka kamar sunga dodo, wani dogon tsaki Bgs yaja kafin yace "bana son haka Aryan ka daina kawomin maganan yaran nan, "ai gaskiya na faɗa maka bro menene anfanin kasa su suna jin tsoronka, shiru Bgs yayi bai sake magana ba har suka karisa chikin fada Misalin karfe 11 :20 Aryan ya fito daga fada ya nufi part nashi dan ya je yayi wanka yazo dai dai part na Ummi sai yaji haidar da Umar suna hira tsayuwa yayi da kyau ya kasa kunne yana jin su, "Umar ai wlh ko baka faɗaba kowa yasan Son yarinyar nan yaya Aryan yake, bakaga yadda yake kallonta ba idan mun haɗu wajen chin abinchi, "kai haidar kai kallo kawai ka gani ka dubafa yau saboda ita yaya Aryan yayi faɗa da yaya prince, ai mugu mugun Son ta yake, wani dariya Umar yayi kafin yace "tab aiko zamuga ya, yaya prince zai yi idan yaji lbr yaya Aryan ya faɗa soyayya dariya suka kwashe a tare har da riƙe chiki, A fusache Aryan ya juya ya fasa shiga part nashi ya nufi part ɗin Ammi sai wani huchi yake, chikin ransa yana faɗin soyayya ni wai aa never wlh har abada. da sallama yashiga palon bb kowa kai tsaye betroom ɗi ta ya nufa, a bakin kofa ya tsaya yayi sallama, Ammi na daga chiki ta amsa masa tare da bashi izinin shigowa, shiga yayi ya zauna saman manya manya throw pillow dake tsakiyar ɗakin "Aryan lfy kuwa naga ranka a ɓache haka, "Ammi so nake yarinyar nan ta bar gidan nan "wace yarinyar kuma? "Wan nan yarinya dake kawomin coffee "au diyana? "eh ita ban son sake ganin ta gaskiya, yana kaiwa nan ya miƙe ya fita rai a ɓace, miƙewa Ammi tayi itama ta ɗauki alkyabban ta ta sanya ta fito ta nufi fada Da sallama ta shiga ta karisa wajen Abba ta zauna saman kujera tana masa sannu da hutawa "Aisha lfy naga kamar ranki a ɓache? Abba ya tambaya yana kallon face nata, Ammi bata ɓata lokachi ba wajen sanar da Abba abun da Aryan ya faɗi a tunanin ta Abba zai ɓata rai sai kuma taga yana murmushi ya ɗauko wayar sa dake gefensa yafara kiran layin Aunty farida, Bugu ɗaya Aunty farida ta ɗaga tare da faɗi "hello Abba na "my daughter ki zo fada yanzun nan ki sameni, yana gama faɗin hakan ya katse kiran, baifi minti 5 sai ga Aunty farida ta shigo da Sallama har kasa ta duƙa chikin girmamawa ta gaida Abba da Ammi, da fara'a dukkansu suka amsa, "zauna my daughter muyi magana chewar Abba Miƙewa Aunty farida tayi ta kowa saman kujera ta zauna ta zubawa Abba ido tana sauraron taji mai zai che "so nake yanzu ba sai anjima ba ki ɗauki diyana ku koma Maiduguri da ita, kuma karki kuskura ki sanar da wani tana wajen ki koda Aryan ne ko zai miki tambaya dubu idan ki ka kuskura ki ka sanar da shi to ban yafeba. Sai da Abba ya daka ta da magana sannan Ammi ta fara magana Ranka yadaɗe me yasa zaka che hakan? "Aa Aisha ku kyaleni tun da har Aryan bai ji kunyar idon ki ba yazo yace baya son ganin yar ɗan uwanki to wlh sai nayi maganin sa, "tayaya zakayi maganain sa to? Ai naga shi yace bai son ganin ta to kaga idan ta tafi ai sai yafi kowa murna da hakan "Aisha ke nan yanzu kina nufin bakisan chewa Aryan na Son diyana ba, to idan ma baki sani ba yau kin sani, kuma So bana wasa yake mata ba "amma yana Son ta kuma yace baya son ganin ta a gidan nan? "Kedai ba ruwanki kuyi abun da nache muku wlh duk wadda tasake ta faɗi inda diyana take to sai na ɓata muku, kutashi kuje, my daughter yanzun nan ku tafi kuma karki bari kowa yaga kin fita da diyana, "to kawai Aunty farida tace sannan ta miƙe tanan murna sosai dan ambata diyana atare suka fito fada da Ammi Yola Ihu take tana faɗin nashiga uku na ku kawo min agaji zan mutu, da gudu yaya bello ya fito daga chikin gonar sa ya nufi gonar bappan su dan daga nan yake jiyo ihun, "Subhanallah innar buba lfy? Chikin ihu da kuka innar bubu tace "Bello mutuwa zanyi na shiga uku kumurchin machijine ya sareni a kafa, chikin sauri bello ya kai kallonsa kan kafar nata, gaba ɗaya kafar ta kunbura sundum, girgiza kai Bello yayi yana faɗin "shike nan dafin yagama shiga jikin ki wlh ko kinsha magani yanzu ba lallai ki chigaba da takawa da kafar ki ba, dan dafin ta riga ta illata namar kafar taki "Bello ka taimake ni mutuwa zanyi wayyo Allah, da gudu yaya bello ya juya ya koma chikin gonarsa ya tsinko wasu ganye ya nufi rafi ya wanke su tas, san nan ya ɗauko wani ɗan kwarya, ya dawo wajen innar buba, murje ganyen bello ya shigayi chikin kwaryar sai da ta fitar da ruwa san san nan ya bawa innar buba, ruwan akan tasha ganyen kuma ya manna mata awajen chizon machijin. Tana shan maganin ta fara amai, amai sosai ta amayar da dafin machijin, amma kafar ta kuma har yanzu a kunbure yake gashi yayi wani green dashi, ɗaukan kwaryar yaya Bello yayi ya koma rafin ya ɗebo mata ruwa ya dawo ya bata tasha, san nan ya ɗauke ta chak ya saɓata a kafaɗar sa ya nufi hanyar gida Da sallama ya shiga gidan hasana na tuƙa tuwo ganin yaya Bello ɗauke da innar buba a kafaɗar sane yasa hasana miƙewa da sauri ta ɗauko ta barma mai kyau daga ɗakin ta ta shin fiɗa a tsakar gidan. A hankali yaya Bello ya kwantar da innar buba a kan ta burman, san nan ya dubi hasana yace "kiyi sauri ki kammala abinchin ki zuba mata, to kawai hasa tace Sannan ta miƙe ta koma wajen girkin nata, innar buba kuwa sai hawaye take saboda azabar da kafarta ke mata, Masu karatu na muku wan nan ɗan takaitaccen page ɗin ne saboda nasan kuna chikin zullumin ya diyana da Bgs zasu kare, shayasa na muku amma gobe ba update sai Monday shiyasa ma ban tsaya awajen da zaku shiga tunani ba 😸😻 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) More comments an like pls *💫STAR LADY💫* 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣1️⃣* Aunty Amarya che zaune a bakin gadon ta tana waya da hajj sadiya "To yanzu hajj sadiya ya ki kayi dashi ne nifa wlh na matsu, banson ganin yaran nan a gidan nan, daga ɗayan bangaren hajj sadiya tace "haba hajj hajara sai kace yau muka fara aiki da gagarabadau, ki kwantar da hankalin mana yanzu zan miki bayani ai tun da ki kaga na kiraki kam kema kinsan akoi bayani "to hajj sadiya ki faɗamin da wuri mana dan na matsune naji ai "Jiya naje wajen sa, yana faɗamin chewa Aiki na tafiya yadda ya kamata, dan yache ma akoi wani shu umin malamin da basu san daga ina yake ba yana taimaka musu sosai, shima yana bibiyar rayuwar yaran ne, ahalin da akechiki yanzu yama kusa kunche tsarin dake jikin yaran saura kaɗan, amma fa yace ita babban wlh ba wanda ya isa ya mata wani abu asiri ba zai kamata ba, aljanu ma bazasu iya shiga jikin taba, dan tana karatun qur'ani tana askar, bata wasa da sallah kuma tana sallan dare gashi bata shiga harkan kowa, yaso shiga jikin ta last month da tana period ma amma sai dai kas bai yi nasara ba, domin duk da tana period, tana askar, kuma tana zama da alwala,ba ta yadda zaiyi ya shiga jikinta, su kuma sauran nan da two weeks, malin Chan in ya gama kunche tsarin jikin nasu, yana gama kunchewa shikuma gagarabadau zai ɗaura nashi aikin a kansu Dogon numfashi Aunty Amarya taja kafin tace "to shikenan Allah ya kaimu "amin Hajj Hajara karki damu ke dai ki kara hakuri saura kaɗan yauwa baki bani lbr sabon sarkin ku ba ya ake chiki? " Hmmm ke dai hajj sadiya bari wani sarki wlh ranan da ya fara hawa kujerar mulkin nan tun ranar ya fara rashin lfy baya magana baya motsi, sai dai numfashin sa kawai da zakiji shine zai tabbatar miki da bai mutuba abun gwanin ban tausayi, Wani shewa hajj sadiya tayi ta chikin wayar kafin tace "ai albishir ya kamata kimin hajj Hajara kiche aikin gagarabadau yayi kyau, zubur Aunty amarya ta mike muryar ta har rawa yake wajen faɗin "hajj sadiya kenan ke kikayi wa Ahmad wan nan abun? ke nan daman ba chiwon Allah da annabi bane ya kamashi? tsaki Hajj sadiya taja kafin tace. Kamar ya ni na masa, ke dai kika masa ba niba, dafe kirji Aunty amarya tayi ta zaro ido tana faɗin "ni kuma hajj sadiya a yaushe na masa hakan, "Hajj Hajara wai lfy ki?, watoma kin manta aikin da kika sani naje na sa gagarabadau ya miki akan, idan ba mijin ki ko ƴaƴan ki ba, ba wanda zai karɓi mulkin nan duk kuma wan da yayi kuskuren hawa mulkin tofa mutuwa zakiyi Girgiza kai Aunty amarya ta shigayi tana faɗin "aa hajj sadiya ni dai gaskiya banche a kashe kowa ba ni dai to a kunche aikin nan dan wlh bakiga yadda Ahmad ya koma bane Allah ko ke kika ganshi sai kin masa kwalla,ni su Ahmad basumin komai ba,su diyana ne bana so, su nakesan a haukata min, amma ban da su Ahmad Wani dogon tsaki Hajj sadiya ta kuma ja kafin tace "amma hajj Hajara bansan baki da wayau ba sai yau wlh ki na tunanin idan da uwar su che ta samu damar da ki ka samu a kan ƴaƴan ki, zata raga musu ne? wlh bazata ragawa kowa ba, ke kowa da kika gani aduniyar nan kanshi kawai ya sani wlh sai dai in bai samu dama bane sai ya rinƙa nuna chewa shi na Allah ne, da zarar ya samu dama to a nan zaki gane asalin mugun halinsa, ki tsaya ke dai kiche kinajin tausayin su kina ji kina gani, Aisha zata mamaye komai na gidan in bakiyi Sa'a bama wlh sarki na mutuwa yar wanke wanke Aisha zaki zama, dan haka zaɓi yarage gareki. Dogon numfashi Aunty amarya taja tare da sauƙe ajiyar zuchiya kafin tafara magana "eh hajj sadiya kina da gaskiya wlh,dan yanzu ma mai martaba yafi jin maganar Aisha fiye da na kowa a duniyar nan, da Zarar Aisha tace ga abun da takeso wlh zakiga jikin sa har rawa yake wajen biya mata bukatun ta, kin dai san halinsa idan yayi magana baya chanzawa to wlh Aisha tana sa shi ya sauya magana. "Yauwa hajj Hajara kin gane abun da nakeson ki gane kenan yanzu dai bari mugana dasu diyana sai mu koma kan farida muna gamawa da ita sai muyi maganin Aisha itama, wani murmushi Aunty amarya tasaki kafin tafara magana "yauwa kawata shiyasa nake son ki ai, amma yanzu ya zamuyi da maganar zulaihat? tunda kinga ita ya kamata Safras ya aura "Eh karki damu yanzu zulaihat ɗin ma bata nan wlh wai tabi saurayin ta party a Dubai, zasu dawo nan da tsakiyar wata mai shiga, inaga abun da za'ayi, idan ta dawo kasar sai ta dawo wajenki da zama har musamu shi Safras ɗin ya fara Son ta ni kuma zanyi nawa kokarin wajen malamai na dan naga an chusa masa Son ta sosai "Haba hajj sadiya ya za'ayi ki barta tabi saurayi, yanzu tana zuwa yawon nan ne kuma kike tunanin Safras zai sota to wlh tun wuri ki hanata in ba haka ba tofa duk in da zaki shiga Safras dai ba zai sota tana yawon banza ba "Karki damu hajj Hajara idan ta dawo ai shike nan zata dawo wajen kine da zama, gashi kinga gidan ku ba'a fita sai masu zuwa school, suma kai su ake, a dawo dasu, kinga ba halinta fita taje yawon ko ? "Eh hakane kam to shike nan sai munyi waya zan turomiki 500k ki karawa malamai ɗin naki amin aiki masu kyau da zafi, "to kawai hajj sadiya tace daga haka sukayi sallama, Aunty amarya ta ajiye wayar sama drawer gefen gadonta ta karisa hayewa gadon gaba ɗaya ta kwanta, ta lunshe ido Aryan Zaune yake a bakin katafaren gadon sa sanye da kayan barchi riga da dogon wando masu laushi farare tas,yan shara shara marasa nauyi, ya dukar da kan sa kasa, gaba ɗaya gashin kan nan nashi a hargitse ya kwanto masa har kan fuska, ya zuba uban ta gumi, sai wani irn huchi yake kamar wadda aka batawa rai wayar sa dake kan gadon ya ɗauko ya kunna hasken screen ɗin, ya duba time 10:30pm chire password na wayar yayi ya shiga chikin contact nashi, yayi dealling num ɗin Zahra, wayar tana ta ringing har ta kusa katsewa san nan Zahra ta ɗaga. Chikin muryan barchi tace "hello yaya Aryan, ina wuni Bai amsa mata gaisuwar sai yace "ki chewa yarinyar nan ta kawomin coffee "Yaya Aryan ai bata nan, "what? Bata nan ina kuma taje a daren nan? yayi maganar chikin tsawa "Ammi ta mai da ta kauye, zubur ya miƙe yana faɗin "what? kauye kuma to da izinin wa za'a fita da ita gidan nan, nache a kai min ita wani waje ne? Ita dai Zahra tsoro ne ya kamata jin yadda yaya Aryan ke magana chikin tsawa, muryar ta har rawa yake tace, "kayi hakuri yaya Aryan, a fusache ya nufi kofar fita batare da ya sake che da zahra komai ba, kuma bai katse kiran ba,dan yama manta waya yake, idon sa ya rufe, har ya kai bakin ƙofa zai fita sai kuma ya dakata ya ɗago wayar sa dake hannunsa, ya katse kiran Zahra san nan ya duba time 10:38 " dare yayi bai kamata naje part na Ammi yanzu ba, Chike da ɓachin rai ya juya ya koma kan katafaren gadon sa ya kwmata ya lumshe ido kamar mai barchi, Almost 5mnt Sai kuma ya miƙe zubur ya zauna chikin tsawa yace "kauye kuma aa ina hakan ba zai yuwuba wlh, wai shin nama bada izinin ta fita gidan nan ne? wlh duk ma wanda ya fita da ita daga gidan nan sai na hukun tashi, akan wani dalili? Zuro kafarsa kasa yayi kafin ya miƙe gaba ɗaya yanufi hanya fita yana faɗin "wlh Ammi dole na tasheki a daren nan, dan in ji ina kika kai yarinyar nan ba zan iya hakuri gari ya waye ba, Taku yake irin na jaraman maza ji kake dif dif dif idan yana taka kasa, sauri yake sosai kamar zai tashi sama, Da sallama ya shigo babban palon Ammi na kasa, chikin sauri ya haye sama, kai tsaye betroom na Ammi ya nufa, a bakin kofa ya tsaya tare da ɗan buga kofar yana faɗin Assalamu alaikum. Ammi dake kwanche kan katafaren gadon jin muryan Aryan yasa ta miƙe zaune da mamaki a face nata, ta amsa masa sallamar San nan ta sauko daga gadon ta nufi drawer kayan ta ta ɗauko hijabi ta sanya a jikinta, ta dawo bakin gadon ta ta zauna tana faɗin "shigo mana Aryan. A hankali ya turo kofar ya shigo, tsayuwa yayi a bakin kofar ya ɗan jingina da jikin kofar, yana kallon Ammi dan ya kasa ko magana saboda azaban raɗaɗin da zuchiyar sa ke masa "Aryan lfy baka yi barchi ba? Da kyar ya iya buɗe baki ya fara magana "Ammi pls tell me ina kika kai yarinyar nan Ɗaure fuska sosai Ammi tayi kafin tace "kauyen su mana na mai data "Kauye kuma Ammi to akan me? Akan wani dalili? Kuma taya zaki mai data kauye ba tare da izinina ba, tirkashi Ammi dai baki ta sake tana ganin ikon Allah, ganin Ammi tayi shiru bata bashi Amsa ba yasa yace "wai ma tayaya zaki ɗauke ta bada izinina ba? Kuma wani driver nema ya fita da ita daga gidan nan wlh yau sai ya karɓi hukunchi, in a serious matter yayi maganar, "Kaga Aryan wlh ka fita min a ɗaki bansan iya shege fa, kai da kanka kazo nan da safe kache baka son ganin yarinyar nan a gidan nan yanzu kuma na mai data gidan baban ta san nan kache, ya za'ayi a mai data ba da izinin ka ba to sannu,nache sannu, Waro ash eyes nashi yayi waje sosai kafin yace " Ammi yaushe nache bana son ganin ta kuma, ni fa aa inaga dai mantuwa ki kayi Ammi, cheke da jin haushi Ammi tace "Karya dai zakache na maka ba mantuwa ba, girgiza kai ya shigayi yana faɗin "nashiga uku karya kuma Ammi aa wlh ban haka Ni nake nufiba kawai abunne yake bani mamaki da ki kache, Ni nache bana son ganinta. "To idan ka gama mamakin naka sai katafi ɗaki ka kwanta ai dan dare yayi, shiru yayi kamar mai tunani almost 10 mnt yana tsaye ya kasa koda motsi, sosai ya bawa Ammi tausayi dan bata taɓa ganin Aryan a irin wan nan yanayi ba sausauta murya tayi tace "Aryan kaje ka kwanta kaji dare yayi, ɗan firgigit yayi alamar tunani yaƙe, ɗago ash eyes nashi yayi ya sauƙe su kan Ammi, bakaramin tsorata Ammi tayiba ganin yadda idon sa suka sauya sukayi jaaa sosai, ya kasa magana ma a hankali ya juya ya fice daga ɗakin Dafe kai Ammi tayi tana faɗin "wai duk wannan abun na menene mai yasa mai martaba zai wa yaran nan haka ni ai tunani na burin shi kenan yaga sun fara son mace har ya samu ya musu aure to Amma me yasa yanzu kuma zai wa Aryan haka, ni gaskiya bazan iya ganin Aryan a chikin irin wan nan halinba dole musan abunyi, yau kawai da bai ganta ba jibi yadda ya dawo, hmm jiki ba kwari ta chire hijabin jikin ta ta mai da drawer san nan ta dawo ta kashe wutar ɗakin ta haye gadonta ta takwanta Aryan kuwa saboda bakin chiki da ɓachin rai dakyar ya iya kai kanshi ɗaki, dan gaba ɗaya idon sa sun rufe baya gani, addu'a kawai yake Allah ya gaimu gobe, yayi wa garin Yola diran asuba yana shiga ɗaki ya haye katafaren gadon sa ya kwanta, sai juyi yake ya kasa barchi sai ya lumshe ido kamar mai barchi idan ya tuna diyana na kauye kuma wata kilama yanzu tana tare da wanchan wawan Bello sai ya sake ware manya manyan ashe eyes nashi, da suka sauya yanzu suka koma jaaa sosai saboda tsananin kishi da ɓachin rai, Da kyar ya iya laluɓo wayar sa ya kunna hasken screen ɗin, ya shiga Kga App yayi playing na hoto nan diyana ya fara binsu ɗaya bayan ɗaya yana kallo, nan take murnushin ta bayyana a kan kyakkyawar fuskar sa, abu ɗaya kawai yake tunawa kuma yake jin sautin a kunnensa wan nan zazzakar muryar tata idan tana faɗin Yaya Aryan, wow gaskiya yau nayi missed sexy voice naki sis, sosai yake ta kallon hotunan yana murnushin har ya kai kan video da ya musu shekaran jiya da zai saka mata sarƙa, playing na video yayi ya fara kallo yana murnushin, zuba mata ido yayi sosai yana kallon yadda ta zura hannu a riga tana kokarin chiro sarkan, bai ankaraba kawai sai yaka boobs nasa a waje daman shekaran jiya ya kawar da kansa bai san taya ta fitar da sarkan ba, ashe wayar sa ta ɗau komai, a sukwane ya chire video ya fita daga App ɗin san nan ya kashe wayar ma gaba ɗaya, ya ajiyeta a saman drawer gefen gadon, shiru yayi kamar mai tunani har barchi ɓarawo ta ɗauke sa batare da ya saniba. Maiduguri Aunty farida che kwamche kan katafaren gadonta ta tada kai da chikin yar dadyn junior, suna yar hirarsu yana shafa kyakkyawa kuma lallausan bakin gashin kanta My farida magana mai muhimmanci nake son muyi dake fa amma kinzauna kinata zubamin shagoɓa Aunty farida tace "Kai baby Allah kana da neman rigima to yanzu kafaɗi maganar mana ina jinka ae, "Watoma nine nake da rigima ko? "Eh mana Allah my baby kafini iya rigima, Kwafa dady'n junior yayi yana faɗin zamu haɗune yanzu dai magana mai muhimmanci nake son muyi bari mugama maganar zakiyi bayani "to shike nan na ji yanzu dai faɗamin me ka ke so muyi magana a kai "Yauwa my farida to bani hankalin ki nan, nitsuwa Aunty farida tayi ta zuba masa ido tana kallonsa "Wan nan yarinyar da kika zo da ita wlh ta shiga raina sosai dan Allah idan ba damuwa ki faɗawa Abba, ya taimaka ya bawa Auta bakura Auren ta, zubur Aunty farida ta miƙe zaune,tana kallon face ɗin shi taga dai da gaske yake "aa my farida lfy kika miƙe haka ko dai yarinyar matar Aure che? To ai ko matar Aure chema bai kamata kiyi irin wan nan miƙewarba, "Dady'n junior diyana fa Abba ya riga da ya mata miji wlh, dan da zamu taho har mun shiga mota zamu tafi, Abba yasake bina har chikin motar yamin kashedin kada na kuskura na bar diyana ta kula wani namijin, domin ya mata miji a ɗaya daga chikin kanne na Amma bansan wanene daga chikin su ba, dan Abba'n bai faɗamin wanene ya bawa diyanar ba Dogon numfashi dady'n junior yaja kafin yace "to shike nan, nima dai kafin na tambaya nayi tunanin hakan domin abun da mamaki ache yarinya kyakkyawa kamar wannan tafito daga gidan ku, dake chike da zaratan samarin nan, ache ba'a mata miji a chikin su ba abun, abun dubawa ne, Aunty farida zatayi magana sai sukaji alamar motsi a palon kasa, kallon dady'n junior tayi shima ita yake kallo, a tare suka sauko daga gadon da sauri suka nufi waje Suna saukowa palon kasa turus suka tsaya, suna kallonta da mamaki, Aunty farida tace "my diyana me kikeyi a nan ? Meyasa kika fito daga ɗakin? Shiru diyana bata basu amsa ba tana zaune saman sofa tana kallon kasa ta buga uban tagumi, juyowa Aunty farida tayi ta kalli dady'n junior, shima ita yake kallo, sake dawo da kallonta tayi kan diyana dake zaune ko motsi batayi, a hankali Aunty farida ta taka zuwa kusa da diyana tasa hannu ta ɗan taɓata tare da kiran sunan ta a hankali, Firgigit diyana tayi tare da miƙewa, zuba mata ido Aunty farida tayi kafin tace "my diyana lfy kike zaune a nan? Tunanin me kikeyi haka kuma? Tsuke fuska diyana tayi ta turo baki ta fara magana "Aunty farida wlh na kasa barchine, kuma ina jin ajikina kamar yaya Aryan bai da lfy san nan kuma Allah idan na rufe idona sai in rinƙa ganin yaya Aryan yana faɗin, bakin ki kawomin coffee ba yau to munɓata, Allah Aunty farida ina son ganin yaya Aryan, kewar shi nake Tirkashi turus Aunty farida tayi tama rasa me zatachewa Diyana, domin iya gaskiya diyana tafaɗa dan bata karya, amma bansan meyasa Abba zai yankewa yaran nan irin wan nan ɗanyen hukunchin ba gashi diyana ta kasa barchi, kuma ina da tabbachin shima Aryan ɗin yana chikin damuwa. ganin Aunty farida tayi shiru alamar ta tafi duniyar tunani ne yasa dady'n junior ya dubi diyana yace "jeki ɗaki ki kwanta ko da safe da kaina zan kai ki wajen yaya Aryan kuma ki daina tunanin ko bai da lfy, lafiyan sa kalau sharrin sheɗan ne yasa kike ganin kamar bai da lfy, kije kiyi addu'a ki kwanta kinji, to kawai diyana tace san nan ta nufi ɗakin ta, Hannun Aunty farida dady'n junior ya kama suka nufi stair ɗin suka koma ɗaki, "My farida wai meke faruwane?, ko dai Aryan shine mijin da Abba yayi wa diyana "Dady'n junior wlh nima abun yafara ɗauremin kai, nan dai Aunty farida ta shiga bashi lbr duk wani abun da ta sani dan gane da yaya Aryan da diyana, ta karisa maganar dai dai lokachin da suƙe hawa kan gadon su, "Kinsan me my farida, batare daya jira amsar taba ya chigaba da chewe "Abba yana da gaskiya domin kinga dukkan kannen namu basu taɓa soyayya ba hasalima basu ɗauki mace da daraja ba, ganin ta suke kamar abun banza, wlh a irin wan nan yanayin da suke chiki idan aka ɗauki mace aka basu to ta shiga uku domin basusan darajar taba zasu wahalar da ita sosai, yanzu dai ki dubi yadda Aryan ke masifar son yarinyar nan batare da yasan Son nata yake ba amma duk dahaka daga ɗan magana dasu Umar sukayi, ya fusata har yaje ya samu Ammi ido da ido yace bayason ganin diyana kinga a nan ma rashin sanin darajar mace ya bayyana karara, a tare dashi, wlh gwara da Abba ya masa hakan, kuma ku barshi sai ya gasu sosai sai yasan mace fa halittace mai daraja wadda kowani ɗa namiji ke son kasan chewa da ita, ku kyalesa sai ya furata da bakin sa chewar yana Son ta, in ba hakaba ko an musu aure ran da su Umar suka sake mai maita abun da sukayi shima sake mai maita abun da yayi zai yi. da katawa yayi da maganar yana mai da numfashi, "Kana da gaskiya dady'n junior wlh rashin sanin darajar macece har yasa Aryan ya iya tinkarar Ammi ya faɗa mata hakan, to amma abun tausayin a nan shine ita diyana yanzu dai da kunnen ka kaji halin da take chiki, tana son Aryan sosai Amma itama batasan chewa Son nashi takeba, saboda kaga ita yarinya che kuma gashi ba wani ilimin ke gareta ba ita ko kallon film batayi sai dai buga game kawai, ta iya "Hakane my farida dolene diyana ta zama abun tausayi amma ke zaki jata a jiki domin ki rinƙa rage mata, kewar nashi kada ki bari ta rinƙa zama ita kaɗan, gobe idan Allah ya kaimu zan saya mata sabuwar waya mai kyau sai kisa Sim naki a chiki, ki mata download game's dayawa, idan kin gama ki chire Sim ɗin, san nan kema kiyi taka tsantsan da wayar ki dan kinsan gaba ɗaya kannen ki basa iya yin wuni ɗaya batare da sun kira ki ba, kada ki kuskura ki sakawa diyana Sim card a wayar ta, domin a yadda kika bani lbr na fahimci yariyar akoi kwakwalwa sosai, dan haka sai kinyi taka tsantsan da ita sosai "To shike nan dady'n junior zanyi duk yadda kace Saboda nima ina kaunar diyana sosai kamar yadda nake kaunar Aryan, bazan so taje gidan mijin da bai san darajar ta ba, zanyi iya bakin kokarina wajen ganin, na bata kulawa na chanza mata abubuwa da dama "Good my farida hakan yayi to yanzu dai mu kwanta muyi barchi kinga dare yayi ma karisa maganar gobe idan Allah ya kaimu, atare suka kwanta ta shige chikin kirjin sa ta lafe shi kuma yana shafa bayan ta har barchi ya ɗauke su. Kano Tun misalin karfe 6 su hiyana suka gama shirin zuwa school, yaya Khalid kawai suke jira yazo ya ɗauke su. sai misalin karfe 7:30 yaya Khalid yazo ya tasa su a gaba suka fito harabar gidan suka nufi parking space, yau da kanshi ya tuƙa su a family car, Gudu yake shararawa da motar sosai akan shin fiɗaɗɗiyar hanyar school nasun, chikin kan kanin lokaci suka isa makarantar,kai tsaye parking space na ya nufa yana kashe motar, ya fito a gurguje ya yana faɗin "kufito ku tafi class dan kun kusa makara, yana gama faɗin hakan ya nufi office na HM na makarantar, domin naje ya biya musu kuɗin makaranra. Abangaren su hiyana kuwa yaya Khalid na tafiya suma ko wace ta kama hanyar class nasu, amma kallo ɗaya zaka yiwa hiyana kasan tana cikin matsanan chiyar damuwa ga blue eyes natan nan duk sun kunbura da alama tasha kuka, dan dai ita ba mai yawan kallon mutane bane kullun kanta na kasa shiyasa mutun ba zai gane kunburin da idon nata sukayiba, tazo dai dai zata shiga class nasu, taji daga bayan ta an che "ke zonan chikin tsiwa, da sauri ta juyo, ganin....✍️✍️ More comments an share *💫STAR LADY💫*32 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣2️⃣* Da sauri ta juyo ganin jabir ne yasa ta ƙara ɗaure fuska sosai, ta sunkuyar da kanta kasa, "my hiyana me ya same ki kikayi kuka? Chewar jabir Ya yi maganar yana matsowa kusa da ita, ɗan ja da baya kaɗan tayi kasa kasa tace "ina kwana, batare da ya amsa gaisuwar nata ba ya sake mai mai ta mata tambayar daya mata da farko "me yasa meki ki kayi kuka? waya taɓamin ke? Chikin sanyin murya tace "ni ba wanda ya taɓani kawai nayi kuka ne saboda an mai da kanwata garinmu, "Eyya to sorry kinji kije class idan an tashi break kizo muyi hira dan ina missing naki sosai, ko dai ke baki missing na ne? Ya karisa maganar yana ɗan dukar da kai yana leka fuskan ta dayake ta sunkuyar da kan kasa, shiru tayi bata sake che masa komai ba, ganin bata da niyar magana ne yasa yace "to kije class ɗin idan antashi sai kizo na kawo miki tsaraba Bata jira ya karisa maganar shiba ta shige class nasu da sauri, binta yayi da kallo har ta shige sannan ya juya ya nufi nasu class ɗin Sosai Bgs yake sauri kamar zai tashi sama taku yake irin na sadaukin yaki, yazo dai dai zai shiga ɓangaren Aryan, yajiyo muryan Abba daga bayan sa yana faɗin "jirani mushiga tare, batare da ya juyoba ya tsaya har Abba ya kariso, wajen a tare suka jera zuwa chikin part ɗin, "Menene ya hana Aryan zuwa sallar asuba Abba ya tambaya yayi maganar dai dai lokachin da zasu haura stair case ɗin chikin palon Aryan, "Abba wlh nima ban saniba abun da nazo tambayar sa kenan, shiru Abba yayi bai sake chewa komai ba, har suka karisa betroom ɗin, da sallama suka shiga a tare Kwanche yake saman katafaren gadon sa,yana sharara barchin, da mamaki Abba ya juyo ya kalli Bgs wadda shima Abba yake kallo.. ....Karisawa bakin gadon sukayi a tare zama Abba yayi a gefen gadon shi kuma Bgs ya haye saman gadon ya ɗan jayye bargon da Aryan ya lulluɓu, zuba masa ido Bgs yayi sosai kamar mai karantar wani abu a kan face nashi "Abba da alama ɗan uwana bai yi barchi jiya da daddare ba koda kuma yayi to kaɗan ne, ka duba time fa yanzu Almost 8:5am amma yana barchi ko sallar asuba bai yiba, anya Aryan yana da lfy kuwa? Dogon numfashi Abba yaja kafin yace "kila akoi abun da ya tsare sa ya hana shi barchi da wurine. Guntun tsaki Bgs yaja sannan yasa hannu yana ɗan bubbuga hannun Aryan, "Aa Safras ka barshi mana yayi barchin sa chewar Abba "aa Abba ya tashi dai kofa sallar asuba bai yiba ya tashi idan yayi Sallah sai ya koma barchin, shiru Abba yayi bai sake Magana ba, bubbuga Aryan Bgs yake yana kiran sunan sa "my blood, my blood Da kyar Aryan ya iya waro ash eyes nashi nan, sun chanza sunyi jaa saboda barchi chikin muryan barchi yace "Bgs lfy? Ɗaure fuska Bgs yayi kafin yace "zaka tashi kaje kayi sallar asuba ne ko dai sai na maka 1bloo 7 die, Wani sallar asuban kuma? I Already nayi sallar ton asuba ɗin, yayi maganar yana kokarin miƙewa zaune, da kyar ya iya miƙewa zaune, da sauri yasa hannu ya dafe kansa dan ji yake kamar kan nashi zata faɗi kasa ga wani azaban chiwo da take masa, sai sara masa kan keyi kamar zai fashe, Ganin Aryan ya dafe kai ne yasa Bgs saurin kai hannunsa saman goshin Aryan ɗin yana faɗin "my blood lfy? Menne? Kai ɗinne ke maka chiwo? Karisa hayewa gadon Abba ma yayi ya sa hannun'sa ya riko kan Aryan yana faɗin "Aryan meke damun kane? ɗago jajayen idon sa yayi yana binsu da kallo ganin yadda suka ruɗene yasa ya ɗan kakalo murmushi gefen fuska, da kyar ya iya motsa lallausan red lips nashi ya furta "bb komai, a tare Bgs da Abba suka chire hannun su daga saman goshin nasa, Aryan me yasa baka je masallaci da asuba ba? Chewar Abba yayi maganar yana sauƙa daga gadon, "Abba makara nayi wlh, lokachin da natashi already an gama Sallah "me yasamu wayar ka? na kiraka da asuba ai a kashe, Bgs ya tambaya yana kallon face nashi, "Eh Ni na kashe wayar jiya da daddare, to akan idan nazo barchi zan kunna sai na manta Shiru Bgs ya ɗan yi kafin ya chiro wayar sa daga aljihu wandon sa, ya kunna hasken screen ɗin ya chire password ya shiga contact nashi, layin Fahad ya fara kira ringing ɗaya Fahad ya ɗaga "Hello big bro, ina kwana, "lfy Fahad, baki buɗe Abba da yaya Aryan ke kallon Bgs tunani Abba yake wai daman Bgs ya iya amsa gaisuwa tab lallai Fahad yarone mai Sa'a ya chire tuta a gidan nan, kaiii Yaya Aryan ma tunani yake anya na taɓajin Bgs yana amsa gaisuwar wani ko wata kuwa? Yayi iya tunanin sa duk bai tunano in da Bgs ya taɓa ansa gaisuwa ba kwata kwata, ko awajen Aiki yaran mu zasu gaishe sa sai dai ya ɗaga musu hannu ko kuma ya musu alamar yaji da ido, ashe daman yasan yadda ake amsa gaisuwar kenan? Lallai yaya prince sai dai nace Allah ya shirya min kai. "Fahad ka kawomin coffee mai zafi ka haɗo da hot milk, ina ɗakin Aryan yana gama faɗin hakan ya katse kiran. ..dawo da green eyes nashi yayi kan Aryan dake zaune ya zuba masa nashi Ash eyes ɗin shima yana kallon sa "Aryan lfy kake kallo na haka? Kawar da kallon sa gefe Aryan yayi zai yi magana sai Abba ya rigashi da chewa "ba dole ya kalleka ba daman ka iya amsa gaisuwa? Dawo da kallon sa Bgs yayi kan face ɗin Abba yace "na iya Abba "au ka iya shine idan aka gaida ka baka amsawa "wlh Abba bawai da gangan nake kin amsawa ba, kawai ni ban son magana ne Allah harchena nauyi ya kemin idan zanyi magana "Ba shakka Safras nima shaida ne ba tun yanzu ba haka aka haifeka baka son yawan magana amma dai karinƙa daurewa kana Amsa gaisuwar yan uwan ka, shiru yayi bai sake chiwa komai ba A hankali Aryan ya zuro kafar sa kasa kafin ya sauko daga gadon, jiki ba kwari ya miƙe ya nufi toilet, wani irin jirine ta kwashesa batare da ya shirya ba kawai sai dai yajisa a faffadar kirjin Bgs, kara waro ash eyes nashi waje yayi, yana kallon face ɗin Bgs yayin da shima Bgs ɗin shi yake kallo "Aryan baka da lfy ne? Abba ya tambaya yana karasowa wajen su, da kyar ya iya buɗe ɗan karamin bakin nan nashi yace "aa Abba lfy na kalau kawai kai nane ke ɗan min chiwo sai jiri da nake gani, ɗan duƙawa Bgs yayi batare da yayi Magana ba ya saɓi Aryan a kafadar sa ya nufi toilet ɗin dashi, komawa gefen gadon Abba yayi ya zauna yana tunani " lallai Aryan ai ka makara ita soyayya baa nuna mata jaruntar, ai san da zaka kawo kanka ma ba wan da ya sani, Ni kuma inshaa Allah sai na koyamaka sanin darajar mace sai kasan chewa mace halittace mai daraja Abba yayi nisa chikin tunanin sa, bai maga shigowar Fahad ba sai dai yaga mutun yana ƙoƙarin hawa gado yana faɗin "Abba ina kwana, murnushi Abba ya sakarwa Fahad kafin yace "lfy ka tashi lfy, fuskar nan a ɗaure kamar bai taɓa dariya ba, da kaga Fahad ba sai an faɗa maka chewa kanin Bgs bane, zaka gane domin komai nasu iri ɗaya, kaman nin su ɗaya irin yadda Bgs ke haɗe fuska haka shima Fahad ke yi, rashin son maganar su ma irin ɗaya komai dai na Fahad sak na Bgs, dan yanzu ma da Abba yace katashi lfy Fahad, bai amsa ba sai ma kara ɗaure fuska da yayi ya zaro wayarsa yana latsawa, Abba kam ko ajikinsa dan gaba ɗaya ƴa'ƴan sa ba wanda bai san halin su ba, Hannun su riƙe chikin na juna Bgs da Aryan suka fito daga toilet ɗin, da alama brush Aryan yayi, saman gadon suka haye, Bgs yace "Fahad ina coffee ɗin, Fahad ba tare da yayi magana ba ya sauko daga gadon ya nufi table ɗin tsakiyar ɗakin ya ɗauko kwakkyawar plate mai ɗauke da haɗaɗɗun cups guda 5 kowani cup an rufeshi da ɗan karamin plate mai kyau, bakin gadon ya dawo ya tsaya yana faɗin "gashi nan, ɗago green eyes nashi Bgs yayi yana kallon Fahad, da mamaki yace "Fahad coffee da hot milk kawai nace ka kawomin ya naga cups har guda biyar? "Eh to ai naji kache kana ɗakin yaya Aryan ne shiyasa na haɗo muku kai da shi ni kuma na haɗawa kai na black tea dan nima na taya ku sha, kaga cups 2 naka 2 na yaya Aryan, ɗaya'n nan kuma nawa, girgiza kai Bgs yayi yana faɗin "to ai daman Aryan nace ka haɗawa coffee ba Ni ba Ni kataɓa ganina inashan coffee ne? Kaje ka ajiye a saman table ɗin, bari mu sauko, juyawa Fahad yayi ya maida plate ɗin saman table sannan ya zauna saman sofa mai zaman mutun 1, yanan jiransu Miƙewa Abba yayi yana faɗin sai kun fito fada sannan ya nufi hanyar fita, Aryan ne kawai ya amsa wa Abba da to A tare suka sauko daga gadon suka nufi Fahad dake zaune saman sofa yana latsa waya. A saman sofa mai zaman mutun 3 suka zauna da sauri Fahad ya miƙe ya ɗauko cup mai ɗauke da coffee ya miƙawa Aryan, sannan ya ɗauko cup mai ɗauke da hot milk ya miƙawa Bgs shi kuma ya ɗauki black tea ɗin sa ya koma ya zauna, shiru sukayi A hankali Bgs ke ɗan korɓan hot milk ɗin haka zalika Fahad yana latsa waya yana ɗan kurban Black tea, Aryan kuwa ya riƙe cup ɗin ya kasa kai wa bakin sa yayi shiru kamar mai tunani "Aryan me kake tunani? Meke damunka? Bgs ya jefo masa tambaya, ajiyar zuchiya ya sauƙe kafin yace "babu komai my blood bana jin sha coffee ɗin ne bakina ba ɗan ɗano ajiye cup ɗin hannun sa Bgs yayi sannan ya juyo da kyau yana kallon Aryan "Aryan wai nikam yaushe kadawo ragon namiji ne? Waro manya manyan ashe eyes nashi waje Aryan yayi a sukwane ya juyo da kyau shima yana kallon Bgs, da mamaki "rago ya mai mai ta kalmar chike da jin haushin dan gantashi da kalmar da Bgs yayi, nan take kuma yaji wani karsashi yazo masa, ji yayi duk wata damuwa ta gudu domin ba abun da ya tsana arayuwa iri amasa kallon ya gaza ko kuma yana da rauni ko dai ache masa rago. Ganin yayi shirune yasa Bgs yace "me ya sauya kane Aryan? da alama fa yanzu kafara zama... da sauri Aryan ya sa hannu ya rufe masa baki bai bari ya karisa maganar ba domi ba zai iya jin taba, zuba masa green eyes nashi kawai Bgs yayi yana kallon face ɗin sa A hankali Aryan ya zame hannun'sa daga bakin Bgs san nan ya ɗauki cup ɗin coffee sa ya fara sha, juyawa Bgs ma yayi ya ɗauki hot milk nashi ya chigaba da kurɓa a hankali, shiru sukayi ba wanda ya sake magana YOLA da sallama Inna habiba ta shiga gidan su buba, da kyar take iya jan kafarta, har ta karisa tsakar gida, inna yaya Bello da innar buba suna zaune saman tabarma guda, inna yaya Bello tana shafawa innar buba magani a kafarta daya kumbura sosai yayi wani green kamar ya ruɓe, Saman ta barman Inna habiba taje ta zauna "sannun ki da zuwa habiba Chewar Innan yaya Bello, wani harara inna ta wurgawa inna yaya Bello, tana faɗin "to ai ba wajenki na zoba munafuka sai ki tashi ki bamu waje, ajiye robar maganin hannun ta innar yaya Bello tayi tana kokarin miƙewa, Da sauri innar buba ta riƙe hannun ta tana faɗin "aa innar bello dalla kiyi zaman ki, ki rabu da habiba, bata da hankali ne, waro ido waje inna tayi chikin tsawa tace "ke larai ni zaki chewa bani da hankali eh, au yanzu da wannan munafukar kika haɗa kai,kenan? "habiba ki daina zagin min yar uwa wlh idan ba haka ba zamusa yaranmu su miki duka tsiya, Wani dariya Inna tayi har da shewa kafin tace yanzu ne kika san dachewa ita yar uwarki che ko? to wlh idan baki dawo chikin hankalin ki ba Allah sai na tona asirin duk abu da kika aikata wa yaron ta Bello, dariya Innar buba tayi kafin tace "Ki tona mana, dan Allah habiba ki tona ni bani da wata damuwa idan kin tona saboda nasan bello da innar sa, zuchiyar su ba irin na dabbobi bane wlh duk kauyen nan babu mutanen kirki kamarsu ki duba duk kuntatawa rayuwansu da nayi hakan bai hanasu taimako na lokachin dana shiga halin mutuwa ko rayuwaba, alhamdulillah kuma ni nasamu na roki gafarar su kuma sun ya femin, ke ma wlh idan dai baki tuba ba to karshen ki ba zaiyi kyau ba, ko da yake ko kin tubama dole sai kin karɓi azaba da hukunchi, domin Allah baya yafe hakkin wani bawan, sai dai idan bawan shiya yafe maki da kansa, to kuma aina zaki ga bappa ki roƙi gafarar sa ina zakiga su hiyana da mahaifiyar su, duk babu wlh habiba kekam kinshiga uku A fusache inna ta miƙe ta ɗaga hannu zata zabgawa innar buba mari, chikin tsawa Bello dake tsaye a bayan su tun ɗazun yace "wlh kina marin ta sai na shemeki da sandar nan, a tsorache inna ta juyo da sauri dan tasan Bello akoi shi da zuchiya sosai kuma idan yace zaiyi abu tofa zai yi ne "zo ki fita mana a gida Bello ya faɗa yana nuna mata hanyar fita da hannun sa, ba musu ta kama hanya fita tana jan kafa a hankali hankali har ta fice daga gidan Karisawa yaya Bello yayi wajen su inna ya zauna gefen innarsa yana faɗin "innar buba kinsha maganin ki kuwa? "eh bello nasha ni dai ba abun da zanche muku sai dai in muku fatan alkhairin kuna da kyakkyawar zuchiya "Ki daina faɗin haka Inna ai duk abun da muka miki yiwa kaine kuma ai Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya faɗa chewa idan kana tare da mutun yana aikata abun da ba dai dai ba to karka kyamachesa karka gujesa ko da ka masa wa'azi bai jiba karka damu ka jashi a jiki kana masa alkhairin a hankali kana nuna masa abun da ya keyi ba mai kyau bane sannan kana binsa da addu'a, sai kiga Allah ya shirya shi ya chanza hali ya dai na, ba wai idan kaga mutun yana abun da bai dache ba sai kaje ka zauna kana zaginsa kana tsine masa a chikin mutane ba, yanzu ba gashi da muka jaki ajiki bamu je wajen kowa mun zage kiba bamuyi gulmar ki da kowa ba bagashi Allah da ikonsa ya shirya mana ke ba, kin gane gaskiya Ajiyar zuchiya Innar buba ta sauke kafin tace "hakane Bello zancheka gaskiyane to Allah dai yasa itama habiba ta gane Allah ɗaya ne, a tare innar yaya Bello da yaya Bello suka haɗa baki wajen chewa Amin, Miƙewa innar yaya Bello tayi tana faɗin bari naje na ɗora mana girkin safe dan yau naga kamar hasana batajin daɗi, miƙewa yaya Bello ma yayi ya nufi ɗakin sa dan ya duba jikin matar tashi, suka bar innar buba ita kaɗai, Maiduguri Da gudu junior ya fito daga ɗakin su diyana na biye dashi a baya tana faɗin "wlh idan na kama ka zakayi bayani da harchen larabchi, kai tsaye ɗakin Aunty farida suka nufa, Aunty farida na kwamche saman katafaren gadon tana shararan barchinta chikin kwanchiyar hankali, kamar daga sama taji diran mutane a kanta, a sukwane ta farka ta miƙe zaune, ganin Aunty farida ta miƙe zaune ne yasa junior ya faɗa jikin ta yana faɗin "na ɓuya ai, dafe kai Aunty farida tayi tace "my diyana zonan ki zauna, ba musu diyana ta zauna kusa da ita ta zuba mata ido "My diyana kina jina, gyaɗa mata kai diyana tayi alamar eh chigaba da magana Aunty farida tayi, "my diyana yanzu fa kin girma bai kamata kina wasan guje guje ba kinji ko? Gyaɗa mata kai diyana tayi alamar taji, "good yanzu dai kutashi kuje palo ku fara breakfast ina zuwa, bari nayi wanka "Aunty farida yaushe zaki mai dani gida? Diyana ta tambaya "My diyana ki saurareni da kyau kiji me zan faɗa miki, gida ba yanzu zaki koma ba, anjima dady'n junior zai dauke ki kuje yamiki registration a school nasu junior, ki fara zuwa school kinaji na ko? Turo baki diyana tayi kamar zatayi kuka tace "Aunty farida nikam ina son komawa gida Allah, ina son ganin yaya Aryan dasu Ammi, "My Diyana yaya Aryan fa ya koma London, dan haka ki daina tunanin sa gida kuma zamuje nan da wata 3 kinji yanzu dai kuje Aunty jummai ta zuba muku abinchi kuyi breakfast ina zuwa, Jiki ba kwari diyana ta miƙe ta riko hannu junior suka fito daga ɗakin, ajiyar zuchiya Aunty farida ta sauke kafin tace "gaskiya ina da aiki babba kafin na sauya ki my diyana, dan ba abun da kika sani sai shirme da wasa A hankali ta zuro kafar ta kasa sannan ta miƙe ta nufi toilet KANO Misalin karfe 3:10 dankareriyar family ka dake ɗauko su hiyana daga school che ta kutso kai ta chika katafaren gate ɗin gidan, kai tsaye parking space driver ya nufa, tun bai gama gashe motar ba hiyana ta buɗe kofar ta fito da sauri ta nufi part ɗin Ammi, Da sallama ta shigo palon betroom ɗin Ammi ta wuche kai tsaye, da sallama ɗauke a bakinta ta shiga Ammi na zaune a bakin gadon ta, tana riƙe da littafin addu'oe, gaban ta hiyaba tazo ta tsugunna ta sunkuyar da kai kasa da wanna zazzakar kuma sanyayyar muryan nata tace "barka da rana Ammi, "Hiyana lfy bakije kin chire uniform ba eh? Ammi ta tambaya tana ɗago haɓar hiyana da hannun ta, "Ammi daman nazo in roke ki ne dan Allah ni ki mai dani kauye sai ki dawo da diyana nan, kinji ni zan iya jure duk wata wahala, kuma zan iya hakuri da halin inna da buba, na san diyana bazata iya hakuri ba kome buba ya mata zata che zata rama kuma wlh Ammi dukan mutu buba yake mata tsoro nakeji kar su kasheta shiya gara ni ki kai ni chan sai ki dawo da diyana nan. tsabar tausayi Ammi batasan lokachin da kwalla ya chika mata ido ba har yana kokarin zubowa, gaskiya hiyana mutunche, wadda samun irinta a duniyar yanzu akoi wahala ya Allah kasa ta zama matar ɗaya daga chikin ƴaƴana "Ki kwantar da hankalin hiyana kinji, diyana bata kauye, tana chan wajen wata kawata hajj fatima dake zaune a saudia, ammafa karki faɗawa kowa kinji ko an tambaye ki, kiche tana kauye ɗago blue eyes nata tayi ta ɗan saki murmushi har sai da dimple nata ya bayya, tace "to Ammi bazan faɗaba "yauwa my hiyana koke fa kinga yadda kika kara kyau da kikayi murmushi nan kuwa? To yanzu dai ki tashi kije ki chire uniform kiyi wanka kuzo kuchi abinchi, karki kara saka wata damuwa a ranki, "to kawai hiyana tace sanna ta mike da murnar ta har sauri take tanufi kofar fita Tana tura kofar zata fita shi kuma yana shigowa karo sukayi kanta ya bugi faffaɗar kirjinsa nan kasan chewar ya fita tsawo sosai, waro blue eyes nata tayi nan take tafara ganin jiri, baya baya tayi tana kokarin faɗuwa.. 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) More comments an like pls *💫STAR LADY💫*33 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣3️⃣* .......Baya baya tayi ya yanke jiki ta faɗi kasa saboda tsorata da tayi, shiko ko ajikinsa juyawa ma yayi zai koma in da ya fito dan ji yayi ya fasa shiga ɗakin, "Idan ka kara taku ɗaya wlh in ranka yayi dubu sai na ɓata maka, chewar Ammi tayi maganar chike da jin haushi abin da Bgs ɗin yayi, Chak ya tsaya bai tafiba kuma bai juyoba, chikin faɗa Ammi ta fara magana "Ai wlh ko baka tausaya wa yarinyar nan dan maraichin taba zaka tausaya mata dan wahalar da tasha arayuwa kanaji fa, agaban ka lokachin da bata da lfy Aiman ya dubata, kaji ji da kunnen ka Maryam ta bugi yarinyar nan sosai a kai shiyasa idan ta tsorata take suma Amma duk da haka bazaka dai na tsoratata ba sai ka kasheta ka huta ko? wai ma me yarinyar nan ta maka ne? A sukwane ya juyo dan jin yadda Ammi ke magana, chikin faɗa a hankali ya tako ya dawo chikin ɗaki hannu ɗaya ya sa ya ɗauki hiyana ya saɓata ta a kafaɗarsa yanufi gadon Ammi da ita, sai wani kwaɓe fuska yake kamar ya ɗauki kashi, a chikin zuchiyar sa yana faɗin "Allah Ammi kema bazaki kara ganina a part naki ba bare ki rinƙa haɗani da waɗan nan abubuwa kamar aljanun, Sauko da hiyana yayi da nufin yayi wurgi da ita kan gadon sai kuma yaɗan sachi kallon Ammi yaga dai, still shi ta ke kallo dan haka sai ya kwantar da ita a hankali, a sukwane ya juya sai sauri yake ya fice daga ɗakin. Girgiza kai kawai Ammi tayi kafin tace " Allah ya baki lfy hiyana amma gaskiya maryam ta chucheki wlh, saukin abun ma ɗaya tun da naji Aiman yace zaki iya warkewa amma sai a hankali, wani karin abun haushin kuma wai inkin suman kar azuba miki ruwa abarki sai san da kika farfaɗo da kanki, Allah sarki baiwar Allah ko abinchi baki chiba, Allah dai ya baki lfy shine kawai addu'ar da zamu Miki. Maiduguri Aunty farida diyana junior suna zaune a katafaren babban palon kasa, diyana sarkin kwalli tasha kwalliya sosai, ta sanya wani dankareren shadda, brown colour an masa aiki da milk colour zare, ɗinki dogowar riga, ba karamin zama kayan yayi ajikin taba, ta ɗaura ɗankwali ɗaurin ture kagatsi ya, tana zaune saman sofa,ta tasa laptop ɗin junior a gaba tana buga game, Kamar daga sama sukaji diran motochi gidan, da sauri diyana ta kawar da laptop ɗin gefe tana faɗin "Allah yasa yaya Aryan ne, dasu hiyana, mamaki ne ya kama Aunty farida yanzu duk irin maganar dana gayawa yarinyar nan ashe baima shiga kunnen taɓa, oh ni farida gaskiya sai nayi da gaske dan naga alamar, kafin nasa ta daina zanchen Aryan to za'a sha wahala, tayi nisa chikin tunanin, sai taji sallama, da sauri ta ɗago ido, sai kuma ta mike tsaye da fara'a tana faɗin "Oyoyo oyoyo hajjaya Fateema, mutanen saudiya saukar yaushe, Hajj fateema kyakkyawar macece ajin farko fara tas, ga dogon hanchi har baka, kai daga ganita kasan naira ta zauna gata irin wayayyun matan nan ne, Ɗaukan laptop ɗin junior diyana tayi sanan ta kama hannun sa suka nufi waje tana faɗin "junior mu tafi garden koh? tun da bakin sunzo zasu dame mu. Suna fitowa harabar gidan, blue eyes nata ya sauka kan wani hadaɗen balaraben guy, zaune yake saman bayan ɗaya daga chikin motocin da suka zo dashi, ya ɗora kafa ɗaya kan ɗaya ga wasu jibga jibgan bodyguard guda 4 a kusa dashi suna tsaye, kyakkyawa ne guy ɗin shima, amma dai bai kai yaya Aryan kyau ba Chewar diyana. Tunda diyana tafito ya tsareta da manya manyan fararen idon nan nashi, sosai yake kallonta, itakam ko ajikinta kallo ɗaya ta masa ta kauda kanta, ta chigaba da tafiya, har suka iso in da yake zaune, zasu wuche kenan, chikin harchen larabchi yace "Aslm yammata min ti ɗaya dan Allah" diyana zatayi magana, sai ta tuna abun da yaya Aryan yace mata idan tayiwa wani namijin magana to zata samu chiki, da sauri ta ja hannu junior suka wuche har suna haɗawa da gudu, suka shige chikin garden ɗin. A hankali guy ɗin ya diro kasa daga saman bayan motan, yabi bayansu, bodyguard nashi zasu bishi ya ɗaga musu hannu alamar su tsaya, Tsayuwa sukayi a wajen moton tasa shi kuma yabi bayan su diyana Ko daya shiga garden ɗin zaune ya same su, diyana nata buga game a laptop, junior kuma yana zaune gefenta yana ta mata surutu, "Yammata namiki magana ɗazun baki amsa ba kodai bakyajin larabchi ne? Banza diyana tayi dashi kamar bata san da tsayuwar mutun awajen ba. Chanza harche yayi zuwa harchen turanchi, yace "pls kiyimin magana nasan ai kina jin English kam, idan ma ba kyajin larabchi" nan ma shiru diyana tayi batayi magana ba, "yammata pls ki faɗamin sunan ki, Ni dai sunana, Abdurrahman" shiru diyana tayi kamar bata awajen. Hannu Abdurrahman yasa ya ɗan taɓa kafaɗarta yana faɗin "nasan kina jina kawai jamin aji k... Bai karisa maganar ba yaji saukan mari a kumatun sa, kafin ya farga diyana ta damko hannun junior sun kwasa a guje sukabar wajen sai chikin gida. .........dafe kunchinsa Abdurrahman yayi yana faɗin "in ban da soyayya kamar ni yau Abdurahman Abdurrahim, mace zata mara, kash amma soyayya baki min adalchiba, baki kyau tamin ba amma ba damuwa bari dai nayi kokari na samu soyayyar ta zan rama marin daga baya" jiki ba kwari ya juya ya koma wajen motar'su. Aɓan garen diyana kuwa, aguje ta shigo palo sai numfashi sama sama take da sauri Aunty Farida ta miƙe ta nufota tana faɗin "My diyana lfy? me ya faru ki kayi guduwa haka? "Aunty farida yaya Aryan yace min idan namiji ya min magana na amsa ko ya taɓani zan samu chiki, shine wanchna Abdurrahman din kuma yazo ya taɓani, shine fa na mareshi, na gudu dan Allah Aunty farida ki kiramin yaya Arya bari na tambayeshi da wanchan Abdurrahman ya taɓani zan samu chikine ko kuma, bazan samu ba" "My diyana jeki ɗaki ki kwanta ba wani chikin da zaki samu ai shima Abdurahman ɗin yayan kine. "To Aunty farida" tana kaiwa nan ta wuche ɗaki, "Hajj farida wacece wan nan kuma? Hajj fateema ta tambaya tana nuna diyana dake tafiya ɗakin su da hannu, "Kanwata ce Aunty farida ta bata amsa tana kokarin komawa ta zauna saman kujerar da ta tashi. "Gaskiya hajj farida naji kanwar nan taki ta kwanta min arai sosai jinake kamar ki bani ita, waro ido waje Aunty farida tayi chikin zuchiyar ta tana faɗin "tab lokachi yayi da zan hana kowani bakona ganin diyana, yarinya ne sai shigen farinjini kowa yace yana son ta ba maza ba ba matan ba kowa abashi ita kawai. "Hajj Farida lfy? Tunanin me kike"? "Ba komai hajj fateema" to ya maganar ya rinyar fa pls ku bani ita" "a'a hajj fateema wannan yarinya amana che awaje na wlh, ban isa inyi kyau ta da itaba, shiru hajj fateema tayi bata sake Magana ba Yola Zaune Inna take a tsakar dan ɗakin bukkan ta ga uban amai a gaban ta da ta tula, ta kasa ko mukewa, Da kyar ta yunkura zata miƙe sai wani amai kuma ya kubche mata, nan fa tasake komawa ta zauna tana kwara amai, tun taba amai da daɗin rai har tafara fita hayyachin ta, Tana amai ta baki tana zawayi ta kasa, sosai ta jajjaje ta ko ina sama da kasa gaba ɗaya yoyo yake, kwanchiya tayi cikin zawon nata tana nunfashi sama sama, kamar zata mutu gashi babu kowa bare ta sa ran za'a tai maka mata. Wannan kenan tun da munzo munga ya inna take mu koma gidan Abba kuma KANO Da sallama ɗauke a bakinta hiyana ta shigo chikin ɗakin da yaya Ahmad ke kwnache dakin babu kowa, Allah sarki bawan Allah gaba ɗaya ya rame ya kare, baya iya chin komai sai dai ruwan da ake ta saka masa, yayi baki sosai kamar ba shiba Karisawa bakin gadon dayake kwanche,hiyana tayi ta zauna a gefen sa kaɗan, cikin sanyin murya tace "yaya Ahmad ya jiki, tayi maganar tana kallon face nashi, shima ita yake kallo, kumshe mata ido yayi ya sake budewa Zubur hiyana ta miƙe tana faɗin "yaya Ahmad daman kana jin me muke faɗe? Lumshe mata ido yayi san nan ya buɗe, komawa tayi a hankali kusa dashi ta zauna, shiru tayi na ɗan mintoci, tana tunani "da alama chiwon yaya Ahmad ɗin nan yayi kama dana shafun aljanu ko kuma sihiri, domin duk wata alama da suratul baƙara ta bayyana a matsayin shafin aljanu ko sihiri to ya bayyana a tare dashi, amma duk gidan nan ba wan da zaka faɗawa hakan ya ɗauki abun da mahimmanci, bari dai nayi nawa kokarin kawai mugani" juyo da blue eyes nata tayi kan face mashi, A hankali ta fara motsa lallausan pink lips nata ta fara karanto suratul baƙara, domin rusatul bakara surache datake karya sihiri, duk girman sihiri zata karya shi, haka zalika surache mai ɗauke da maganin duk wata chuta da take duniyar nan, sai dai idan bakasan in da ayar warakar chutar ka takeba a chikin surar, matikar kana karanta suratul baƙara tofa aljanu ma ba zasu zo in da kake bama bare wani sihiri. Tun hiyana na karatu a hankalin har tafara da ɗan karfi karfi, kamar daga sama taji wani tsawa, da murya mara daɗin ji, nan take iska mai karfi ta taso a iya ɗakin kawai kuma, hakan ne yakara tabbatar wa da hiyana chewar lallai chiwon yaya Ahmad, asirine ko kuma aljanu, duk da iskan da ya taso a ɗakin da tsawar da akayi mata hakan bai hanata chigaba da karatun ba, sai ma kara ɗaga murya da tayi duk da a tsorache take. Kamar yadda take kara saukin voice nata wajen karatun haka iskan ma ke kara yawaita, matso da ɗan karamin bakin ta tayi dai dai sai tin kunnen yaya Ahmad ta chigaba da karatun da ɗan karfi, Wani ƙara yaya Ahmad yayi da wata iriyar voice mara daɗin ji wadda yasa hiyana mikewa da gudu ta bar ɗakin, tana faɗin "na shiga uku na to wai daman me ya kaini gudu take sosai da sosai kamar zata tashi sama, tazo dai dai, wajen part ɗin yaya Aryan sukayi karo da Bgs, domin bata lura da mutun yana zuwaba kawai gudun cheton rai take, da karfi kanta ya bugu da kirjinsa tayi baya ta faɗi kasa, tana numfashi da kyar Kafar sa ya ɗaga ya tsallake ta ya wuche ya shige part ɗin Aryan, ya barta zube a kasa Da kyar hiyana ta iya mikewa tana jan kafa a hankali har ta shiga part ɗin Ammi. Abangaren Bgs kuwa, Awan nan karon ba ko sallama ya faɗa betroom ɗin Aryan, Aryan na kwanche saman katafaren gadon sa ya rufe gaba ɗaya jikin sa da blanket har fuska, chikin ɓachin rai Bgs ya shigo ɗakin Amma yana ganin yanayin da Aryan ke chiki hakan yasa ya manta da wani bachin rai ma ya nufi gadon da sauri. Yaya blanket ɗin yayi ya zubawa Aryan green eyes nashi, fiskar nan tasa tayi fayau ya kara haske sosai, jin an yaye masa blanket din ne yasa ya waro idon sa a hankali, ya sauke su kan face ɗin Bgs "Subhanallah Aryan meke damun ka? Baka da lfy ne? Idon ka na chiwone?" Bgs ya jero masa tambaya a ruɗe. Dafa kafaɗar Bgs Aryan yayi yana kokarin mikewa da sauri Bgs yasa hannu ya tai maka masa ya miƙe zaune. "Aryan what is wrong with U?" "Nothing bro Nothing kawai barchine" shiru Bgs ya ɗan yi kafin yace "ok to ina kaje tun da safe nazo nan two time baka nan, bayan kuma nasan babu in da kake zuwa, na kira layin ka akashe, ina kaje?" "Yola naje mana" Aryan ya bashi amsa yana kwaɓe fuska. "What? Yola kuma to me kajeyi a chan?" "Wai dan Allah Bgs kai ɗan sanda ne da zaka sakani a gaba da tambayoyi, ko kuma ni yaron kane, pls my blood ka rabu dani ka rabu dani. ikon Allah Bgs dai green eyes nashi ya zubawa ɗan bakin Aryan yana ganin yadda yake zuba masifar, Ganin Bgs ya tsare sa da ido ne yasa ya ja tsaki ya juya ya zuro kafafun sa kasa yana kokarin sauka daga gadon. "Kai ina zakaje kuma? " Wayyo Allah Ni Aryan na shiga uku wai dan Allah Bgs baa neman ka a London ne? ya kamata ka koma wlh ka addabeni pls ka rabu dani. Bgs daya ga abun na Aryan yana neman ya wuche gona da irin sai ya ɗaure fuska sosai chikin tsawa da bada umarni yace !!"Ina zakaje Aryan" Aryan ya gane me Bgs ke nufi wato zai nuna masa chewa ya fishi a shekaru kuma ya fishi awajen aiki dan sama yake dashi. a kule yace "to ai nan ba wajen aiki bane gida ne, wai dan Allah Bgs bazaka barni naji da abun dake damuna ba so kake kasa zuchiya ta ta tarwatse ne? Ko so kake na mutu ka huta ko? So kake ka bugamin kwakwalwa tane? Pls my Oga ka kyale ni haka" Tunani Bgs ya shigayi "tabbas ina bukatan in san menene matslan ɗan uwana domin bai taɓa mayar min da magana haka ba, kome zan masa kuwa, jikin sa yayi mugun sanyi a hankali ya zuro kafarsa kasa ya Sauko daga gadon ya tako zuwa in da Aryan ke tsaye. Hannu biyu ya ɗora saman kafadar Aryan chikin sanyin murya ya fara magana "ban san meke damun kaba Aryan kuma bazan sake tambayar ka meke damun kan ɗin ba, domin nasan kai ma baka sani ba idan kasani to bazaka ɓoyemin ba, amma tabbas kana da damuwa kadage da addu'a nima zan tayaka sosai, har Allah ya kawo maka sauki, amma yanzu dai ka faɗamin ina zakaje? Rungume Bgs Aryan yayi yana faɗin "wajen Ammi zanje, daman tun da na dawo nake san zuwa wajen ta amma ɓachin rai ya hanani zuwa kuma bana soma naje wajen ta ina cikin bachin rai, dan kar zuchiya da sheɗan su zugani nayi ba dai dai ba, shiyasa kaga na kwnata ina jiran zuchiyata tayi sanyi" Hannu ɗaya Bgs yasa yana ɗan bubbuga bayan Aryan ɗin kaman yaro yana faɗin "ok kaje ni kuma daman wajen Abba zanje ya kirani, yana son gani na, sai mun haɗu anjima" yana gaama fadin hakan ya saki Aryan ɗin ya juya ya nufi waje, bayansa Aryan ma yabi kusan tare suka fito, Bgs ya nufi fada Aryan kuma ya nufi part ɗin Ammi Da sallama ya shiga betroom ɗin Ammi, kamar kullun tana zaune a bakin gadonta tana karatun qur'ani mai girma, karisa shigowa chikin ɗakin yayi dan yau bai tsaya jiran sai an bashi izinin bama, sama throw pillow, manya manyan dake tsakiyar ɗakin ya zauna, shiru yayi yana sauraron karatun qur'ani suratul ma'ida, da Ammi ke rerawa sai da ta kai aya sai nan ta rufe qur'ani ta ajiye a saman drawar gefen gadon, ta dawo da kallonta kan face nashi, chikin ni tsuwa tace "Aryan lfy dai ko? Dogon numfashi yaja kafin yace "Ammi pls tell me ina kika kai yarinyar nan? Aryan na faɗa maka ai na mai data gidan babanta. "No Ammi bata chan ai naje Yolan da safe wlh bata Chan Wani dukan uku uku Ammi taji kirjin ta yayi tunani ta shigayi, "gaskiya dole naje nasamu mai martaba, lallai na yarda Son da Aryan kewa diyana ba son wasa bane, har yola yaje saboda ita, tab a lallai dole azo abashi matar sa wlh, dan ni nariga na bashi ita duniya da lahira. Ganin ammi tayi shirune yasa Aryan yace "Ammi pls ni na san ke mai Son muche baki son bachin ranmu dan Allah ki faɗamin inda take "Aryan ban isa in faɗa maka in da diyana takeba kaje ka tambayi Abban ka kaji nima Umarnin sa nakebi, a sukwane Aryan ya miƙe yana faɗin "au daman Abba ne ya yasa aka ɓoyeta wlh yau sai ya fitomin da ita yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin chikin bachin rai. Kai tsaye fada ya nufa, yazo dai dai zai shiga fada sai ya tuno Abba na tare da Bgs dan haka sai ya juya kawai ya koma part nashi 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) More comments an like pls *💫STAR LADY💫*34 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣4️⃣* Misalin karfe 5:30 na yanmma Abba na zaune a fada yayi shiru kamar mai tunanin, da sallama dauke abakin sa Aryan ya shigo ranshi a ɓache fuskar nan tasa kamar bata san menen dariya ba, daku yake irin na jaruman maza, saman kujerar dake kusa da Abba yaje ya zauna, sai wani fitar da iska mai zafi yake daga bakinsa. "Aryan lfy naga ran ka aɓachin haka" "Abba pls ka dawo da yarinyar nan gidan" murmushi gefen fuska Abba yaɗan saki a chikin zuchiya yana faɗin "kafara zuwa hannu kenan ae daga kai har sauran sai nayi maganin ku chikin ruwan sanyi zan dafaku. "Abba pls magana nake makafa wai ina ka kai tane? "Wace yarinya kuma Aryan? " Abba yarinyar dake kai mini coffee ɗin nan mana, daure fuska Abba yayi sosai kafin yace "au daman akoi wata yarinya dake kai maka coffee ne a gidan nan ban sani ba" a sukwane Aryan ya ɗago ash eyes nashi yana kallo Abba, Ƙara ɗaure fuska sosai Abba yayi "Eh mana Abba yarinyar da Ammi ta ɗauko su daga Yola" "to ae Aryan su huɗu ne wane daga chikin su kenan? Dafe kai Aryan yayi dan shi kwata kwata bayason kiran sunan diyana gashi kuma Abba yana neman ya kuresa. "Abba wan nan mai bin babban, ni ban san sunan taba, ba karamin daɗi Abba yaji ba ganin yadda Aryan ke girmama sunan diyana har bai son kiran sunan, hakan ya kara tabbatar masa bakaramin so Aryan kewa diyana ba, dan haka sai yace "Au diyana kake nufi? Da sauri Aryan yace "eh Abba ita nake nufi. "To me yasa kakeson adawo da ita kuma? bayan kai ne da bakin ka kace baka son ganinta" "Nifa Abba banche bana son ganin taba" "to naji ba kache ba amma yanzu me yasa ka keson adawo da ita? "Abba ina son adawomin da itane tazo ta chigaba da kawomin coffee dan tafi kowa iya haɗa coffee a gidan nan" Nan take Abba yaji ransa ya ɓache, bakaramin haushi Aryan ya bashiba, wato dai bazai che yana son taba kuma har yanzu dai bai san darajar taba, tunda kallon mai kawo masa coffee yake mata wlh zanyi maganin shi kuwa" chike da ɓachin rai yace "ai ba ita kaɗai bace daga yauwa duk gidan nan ba wanda zai sake kai maka coffee sai dai masu aiki domin nache Ammin ku ta ɗauko min sune dan suzo su huta ba wai suzo suyiwa wani ko wata aiki ba, kuma bazan dawo da itaba tabar gidan nan kenan, a chan zan mata Aure, na huta itama ta huta" Da karfi Aryan yace "No Abba no ka daina irin wadan nan maganganun wlh kanasawa naji zuchiyata kamar zata buga zan iya mutuwa Abba banason jin su" da mamaki Abba ke kallon Aryan, yasan chewa duk chikin ƴaƴan shi ba wanda ya kai Bgs Aryan Fahad kishi, suna da bala'e kishi sosai kuma da kishin nasu zaiyi amfani yayi maganin su. "Abba dan Allah ka dawo da ita" "Aryan Allah bazan dawo da itaba sai ka faɗamin akan wani dalili kakeson ta dawo? "Abba na faɗa maka ai coffee zata rinƙa kawomin" mikewa Abba yayi chikin fushi yace "to kai ba left kanal ganaral na sojoji bane sai ka nemo in da take ai da kanka, yana gama faɗin hakan ya nufi hanyar fita faga fadan ma gaba ɗaya Kwafa Aryan yayi yana faɗin "ai kuwa zan nemota Abba zakasha mamaki, chike da kwarin guiwa da yadda da kansa ya mike shima ya fice daga fadan. Washe gari da safe misalin karfe 5:30, hiyana che tafito daga part na Ammi sai sauri take kamar zata tashi sama, tana tafiya tana yan waige waige, kamar mara gaskiya, kai tsaye ɗakin da Yaya Ahmad ke kwanche ta nufa, A hankali ta tura kofar ta shiga hannunta rike da roban ruwan faro, kamar dai kullun kwanche yake idon sa biyu yana kallon sama, ga hawaye nan bushe a fuskar sa, ta gefen kunne Allah sarki bawan Allah da alama kuka yasha. Kusa da shi hiyana taje ta zauna tare da fadin "yaya Ahmad ya jiki?" dawo da kallon sa yayi kanta ya lumshe mata ido ya buɗe alamar da sauki. "Yaya Ahmad zaka iya shan ruwan adduar nan wlh jiya kwata kwata ban yi barchiba kwana nayi ina maka addu'a, tayi maganar tana nuna masa roban ruwan faro dake hannun ta, ɗaga mata ido sama yayi alamar a'a ita kuma, hiyana bata fahimtar ba, kasan chewar iya lunshe ido kawai tasan yanayi, chiki sauri ta ɓuɗe robar ruwan sauri sauri take dan bata son kowa ya ganta kuma tasan su Bgs suna dawowa masallaci zasu zo duba shi dan suga ya ya kwana, ita kuma tana son ta bashi ruwan addu'ar kafin ta tafi school. Tsiyaya ruwan tayi a marfin gorar, san nan tasa ɗayan hannun ta ta ɗan buɗe bakin nasa ta zuba masa, ruwan zuba wa bakin nashi ido tayi tana gabin yadda ruwan ke dawowa alamar ba zai iya haɗiyewa ba, wani iri taji sai taji gaba ɗaya jikin ta yayi mugun sanyi, Allah kawai take roko da yasa yaya Ahmad ya haɗiye ruwan nan koda kaɗanne. Tana chiki wan nan yanayin ne tajiyo diran motochin su yaya prince alamar sun dawo daga masallaci, kuma tasan kai tsaye ɗakin zasu zo A sukwane ta ɗauki gorar ruwan ta nufi waje, tsabar sauri har tana kokarin faɗuwa. Allah dai ya rufa mata asiri babu wanda ya ganta a chikin su, har ta shige part ɗin Ammi Maiduguri Diyana riƙe da hannu junior suka fito harabar gidan, nan suka sami Aunty farida da dadyn junior zaune chikin mota suna jiran su, da sauri suka karisa wajen motar suka buɗe gidan baya suka shiga, dady'n junior da kanshi yayi driving nasu a nitse yake tuƙi Da sauri baba mai gadi ya wangale musu katafaren gate ɗin gidan, a hankali dady'n junior ya dan na hanchin motar waje, tuki yake suna yar hirarsu da Aunty farida, chikin ƙanƙanin lokachi suka isa school nasu junior, batare da bata lokachi ba dady'n junior ya fito daga mota ya barsu Aunty farida a gurguje yaje yayi wa diyana komai na registration da sauransu san nan ya dawo yace "diyana da junior su biyo sa,yana gama faɗin hakan ya juya ya fara tafiya, da sauri suka fito diyana ta rike hannun junior sukabi bayan sa ya rage Aunty farida che kaɗan a motar, office ɗin HM na school ɗin suka shiga, anan ya miƙa masa amanar diyana ya juya ya tafi Hm da kanshi ya kai diyana class nasu wato primary 5 ko da tashi class ɗin gaba ɗaya students ɗin sun zuba mata ido suna kallon ta, ba karamin rikitasu kyan diyana yayi ba mu samma blue eyes nata dake ɗaukan ido gashi tasha kwalliya sai dai bata sa jambaki ba, amma idan kaga ɗan ƙaramin bakin nan nata ka rantse tasa pink janbaki, daga masu chewa Wow, sai masu chewa Masha Allah kujerar tsakiya Hm yace taje ta zauna. diyana ko baki baya shiru idan aka mata abun da bata so chikin iyayi da yanga tace "uncle wlh ni kujerar gaba nakeso bazan iya zama awani kujeraba idan ba gaba ba, toma ai kujerer baya na dolayene, " da mamaki yan class ɗin suke kallonta dan sun san gaba ɗaya school ɗin ana mugun tsoron Hm dan baya wasa da ɗalibai, gaba ɗayan su, sun zubawa Hm da diyana ido suna jiran suji wani amsa zai bata. Chikin nitsuwa yace "to shikenan jeki zauna a kujerar gaban, ke saudat tashi ki koma kujerar tsakiya ki barmata na gaban, subhanallah gaba ɗaya yan class ɗin mamaki yadda Hm yayiwa diyana magana suke, kowannen su ya shiga tunanin wacece diyana? Yar wacece a kasan nan? Domin Hm ko ƴaƴan chikin sa baya raga musu, amma ko wache ta kuduri niyar tambayar diyana idan Hm ya fita. Haka ko akayi Hm na ganin diyana ta zauna a kujerar yaja hannun junior suka fita waje. Suna fita yanmata kai har da maza suka fara tururuwa zuwa wajen diyana, domin tambayar ita yar wacece, gaba ɗaya student dake class ɗin bazasu fi su 30 ba domin a school ɗin ba'a haɗa yara dawa a class ɗaya kowani class suna da A & B har C ma Shiyasa basu dayawa sosai gaba ɗaya students ɗin sun taso suka nufi diyana ban da yarinya ɗaya wadda ke zaune shiru tana binsu da ido, kallo ɗaya zaka mata kuma kagane tana chikin damuwa da alama kuma yaran class ɗin suna kyarar ta basa sonta, dan ga idon ta nan chike tab da kwalla. Ɗaya daga cikin students ɗin ne ta miƙawa diyana hannu, tana faɗin "sannun ki da zuwa ni dai sunana Maryam zamu iya zama friend"? Dayake diyana ma yar ji da kai che ba kowa takewa magana ba sai wadda ta ga dama, shiru tayi kamar bata san da tsayuwar mutane a kusa da ita ba, Basuyi mamaki ba dan a yadda suka kallon diyana, dole yar wata hamshakin mai kuɗin ne ko yar shugaban kasa koma dai yar sarkin Makka, dan a ganin su kyan diyana ya wuche ache mata yar Nigeria, ga fatar jikinta tayi luwai luwai kamar na jarirai, haka dai sukayi ta mata surutai da tambayoyi amma diyana ko ta ɗaga ido ta kalli ɗaya daga chikin su, saima fitar da chocolate tayi daga school bag ɗin ta, ta buɗe tafara sha, ganin ta manna musu hauka sai shan chocolate take yasa wasu daga chikin su suka koma ma zaunin su, sauran kuma suna tsaye, wata daga cikin su ta dubi diyana tace "haba baiwar Allah ya kamata ki kulamu mana .......chikin tsawa da tsiwa batare da ta ɗago ta kallesu ba tace "dan Allah ku tafi ku bani waje, tun raina bai ɓachi ba, jin hakan yasa duk suka suka nufi wajen zaman su, dan suna tsoron yiwa diyana wani maganar saboda basu san wacece ba karsuje su taɓo abun da yafi karfin su, kuma ayadda suka ga Hm na mata magana hakan ya kara tabbatar musu, diyana ba daga karamin gida ta fitoba. Wan nan kenan ya kamata mu waiwayi garin Yola tun da muna kusa dasu kunga tsakanin yola da Maiduguri banisa sosai Yola Zaune take a tsakar gida ta rasa meke mata daɗi, sai faman juyi take saman ɗan chinyayen tabarman ta, da duk ɓera ya gwaguyesa, jitake kamar hanjin chikinta zasu tsinke saboda yinwa da take ji ga chiwo da chikin nata ke nata gashi gidan nata ba komai bare ta dafa, gani take duniya na juya mata, duk ta rame lokachi guda ta chanza kamar ba itaba. Da sallama hasana matar yaya Bello ta shigo gidan, wani kallo uku goma inna ta wurga mata kafin tace "munafurchin me kuma ya kawoki gidan nan"? Tsugunnawa har kasa hasana tayi chikin ladabi tache ina wuni goggo habiba, chikin tsiwa Inna tace "idan ban wuniba zaki ganni ne" mikewa hassana tayi ta karisa wajen tabar man da innar ke zaune ta ajiye mata ɗan buhun dake hannunta tanan faɗin "gashi hamma Bello ne yace na kawo miki" bata jira amsar inna ba ta fice daga gidan da sauri babu ko kunya bare tsoron Allah, Inna ta jawo buhun ta buɗe, ɗanyar gyaɗa ne da kuma gwaiba, dayake farkon shigowar damuna che akoi kayan lambu sosai, chike da zumuɗi tasa hannu ta ɗauki gwaiban tafara chiki tana ɗan murmushi, sai da ta chinye gwaiban tas san nan ta miƙe da kyar ta nufi kichin tafara kokarin hura wuta dan ta dafa gyaɗar. KANO Misalin karfe 4 na yamma hiyana che zaune a gefen gadon da Yaya Ahmad ke kwanche tana ɗan tofa masa addu'oe a hankali, shi kuma ya zuba mata manya manya fararen idon nan nashi yana kallon ta Cikin sanyin murya tace "yaya Ahmad ya kakejin jikin naka, abun mamaki sai taga ya ɗanyi murnushi, ya lumshe mata ido ya sake budewa, wani cool murmushi ita ma ta saki ganin yaya Ahmad ya fara samun sauki har ya fara murmushi, chigaba tayi da tofa masa addu'oe da take, Almost 10mnt ta ɗauka tana masa addu'a, san nan ta ɗago tana kallonsa tace "yaya Ahmad zan chigaba da zuwa ina maka topin addu'a har na tsawon kwana 7 san nan zan haɗa maka ruwan addu'a mai karfi da kaina, ina sa ran kafi na gama topa maka addu'oe da zan maka na kwana 7 ɗin nan In Sha Allah zaka fara chin abin chi ta yadda ina kawo maka ruwan addu'a zaka sha, kuma da yar dan Allah kana sha zaka samu lfy, murmushi ya kara sakar mata alamar yaji daɗi, itama ta sakar masa murmushi san nan ta miƙe ta nufi waje. Aunty Amaryan Tsaye take a gaban miro tana waya da hajj sadiya "Haba hajj sadiya wlh nache miki ban san ya akayi hakan ta faruba Amma dai zan sa musu ido yanzu" daga ɗayan ɓangaren hajj sadiya tace "to wlh hajj Hajara gara tun dare bai mini ba kisan abunyi, bakiga da gagarabadau ya kirani faɗan da yake tayi bane yace wai tayaya za'ayi muyi sakachi har wata tana kokarin kunche masa aiki, kuma yache wlh yarinyar bazai iya yimata komai ba shiyasa da taje tana kokarin yiwa shi Ahmad ɗin addu'a aljanun suke ihu sun kasa yimata komai,saboda askar ɗin datake, idan bamuyi da gaskeba tofa tana gab da kunche aikin nan kuma tana kunchewa inba muyi saa ba to kan ɗaya daga chikin mu zai dawo. Dafe kirji Aunty amarya tayi kafin tace "munshiga uku hakan ma bazata faruba wlh in dai Hiyana che daga yau bazata sake shiga in da Ahmad yake ba zan mata iyaka da shi, ba zan bari ta ƙara koda ganin saba" "Yauwa hajj Hajara kiyi kokari dan Allah" "to kawai Aunty amarya tace sanna sukayi sallama ta ajiye wayar saman mirrow ta chigaba da gyara fuskar ta, tana tunanin yadda zata ɓullowa hiyana To jama'a kwanaki sunja lokachi ya tafi a yau diyana ta chika sati 1 da kwana 3 a gidan Aunty farida Maiduguri Yauma kamar kullun ta tsara kwalliyar ta kamar yadda ta saba tayi kyau sosai ga wani giba da ta ɗanyi sosai ta chiko ta ko ina, shap nata ya kara bayyana ga wani kyau da fatar jikin ta ya yayi, ya kwanta sumul sumul kamar fatar jariri, sai kyalli take ta ko ina, sanye take chikin wani haɗadɗiyar wandon jeans blue da t-shirt baki, ba karamin kyau kayan suka mataba sun zauna a jikinta sosai ta saki lallausan bakin gashin nan nata har gadon baya sai sheki yake, ta baza takartun makarantar ta a tsakiyar babban palon kasa tanayin home work, sai faman taunar chingum take kas, kas, kas, abunta Da sallam ɗauke a bakinsa ya shigo palon, a sukwane diyana ta ɗago kai dan voice nashi da tayi, da sauri ta miƙe ta nufesa tana faɗin ƴa...✍️ 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *5,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) *💫STAR LADY💫*34 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣5️⃣* .........da sauri ta miƙe ta nufesa tana faɗin "yaya Aryan kai... Bata kai karshen maganar ba ta ɗakata kuma chikin sauri ta dakata daga nufarsa da take, jiki ba kwari ta juya ta koma wajen books nata ta zauna ta dukar da kai ta chigaba da abun da take. A hankali chikin nitsuwa ya fara magana "me yasa kuma kika juya kika fasa karasowa" batare da ta ɗago ta kallesa ba tache "saboda kai ba yaya Aryan ɗin bane, da mamaki Aiman ke kallon ta, chikin mamaki yace "ya akayi kika iya gane chewa ni ba Aryan bane? bayan ko iyayen da suka haife mu in dai ba tare suka ganmu ba, basa iya banbanta mu, sau dayawa Abba na kirana da sunan Aryan haka zalika ya kira Aryan da sunana muna kama sosai bamu da wata bambancin" Cikin sauri batare da ta ɗago ba tace "wlh kuna da banbanci sosai ma kuwa, Karisa shigowa yayi cikin palon ya zauna saman sofa mai zaman mutun 2 yana faɗin "to menene bambanci namu?, Har lokachin diyana taba ɗagoba tana duke da kanta tana ta rubutu a chikin book nata, shikuwa Aiman ya kafeta da Ash eyes nashi sosai yake kare mata kallo Kanta na kan takar dar da take rubutu tafara magana "yaya Aryan ya fika dogon hanchi, hanchin sa siririne sosai, san nan yafi ka manya manyan ido kuma shi idon shi yayi kalar ash sosai, sannan yana da ɗigon baki a ta gefen sagen sa, bakin sa yayi red sosai, kuma yafi ka dogayen yatsun kafa, gashin kansa yafi naka tsantsi da kuma baki, kuma... Bata karisa maganar Aima yace "ke ya isheni haka, a yaushe kika kare mana kallo har haka kuma shi Aryan ya fini komai ke nan? Ni babu abun da na fishi?" Still dai bata ɗago kanta ba tace "aa yaya Aiman, akoi abubuwan da kafishi mana sosaima, gyara zama Aiman yayi kafin yace "ok ina jinki faɗamin ni kuma dame dame na fishi" "Kafishi katon hanchi mana domin shi yaya Aryan hanchin sa, siririne kuma dogo sosai kai kuma naka dogone amma kuma kato, san nan ka fishi katon kafa, shi kafarsa karamine kai kuma naka kato, ka fishi katon kai, ka fishi jiki, kuma muryan yaya Aryan, ɗan siririne kai kuma naka iri na wanchan yaya Umar ɗin ne kato kuma .... "Ke dalla kiyi mani shiru idan muryana katone ya akayi dana yi sallama kika kasa gane ba Aryan bane? Ya akayi lokachin da kika ɗago kika ga fuskata baki gane ba Aryan bane? sai da kika zo kusa dani "Ai saboda ina sunkuye da kai na kasane ne shiyasa naga kamar yaya Aryan ne, wlh da ina a tsaye ne na ganka bazan che yaya Aryan bane, saboda kuna da banbanci sosai kuma ai don na daɗe banji muryan yaya Aryan bane shiyasa naji kamar shine" "Ok to ya isa ina Aunty farida" "Aunty farida bata nan taje shopping" "waya miki kwalliyar nan" ya tambaya yana kare mata kallo from head to toe, sai lokachin diyana ta ɗago kai chikin zumuɗi tace "ni nayi yaya Aiman, nayi kyau ne? "Murmushi yayi kafin yache sosai ma my sister, ai daman ke kyakkyawa che, da sauri diyana ta miƙe ta dawo kusa da shi ta zauna tafara magana "Yaya Aiman kasan me, batare da tajira amsar sa ba ta chigaba da magana "yan school namu kowa chewa yake wai ina kama da laraba ina da kyau sosai" "eh mana sister ai gaskiya suka faɗa miki kinma fi larabawa kyau ai" murnushi tayi sosai wadda yasa har dimple nata ya lotsa, shi kuwa Aiman ya zuba mata ido kawai yana kallonta daga samma har kasa "Yaya Aiman ina yaya Aryan yake? ya akayi kazo kai ka ɗai? "Abba ne yace nazo Aunty farida nason ganina, san nan kuma yaya Aryan yana gida" "to yaya Aiman ka kiramin shi awaya inason yin Magana dashi" "ok kawai Yaya Aiman yace san nan ya fito da wayarsa daga aljihun wandon jeans dake jikinsa, ya kunna hasken screen ɗin wayar, ya shiga contact yana neman layin yaya Aryan. Da sallama Aunty Farida ta shigo palon hannunta riƙe da manya manyan ledoji shopping, da sauri Aiman ya ajiye wayar sa ya miƙe ya nufi Aunty farida ya ansa mata ledojin yana faɗin "Wellcome Aunty babba" "Aiman ka iso kenan? "Eh yanzu na shigo, Zama sukayi saman kujera ɗaya mai daman mutun 3, nan suka fara gaisawa "Yaya Aiman kazo ka kiramin yaya Aryan ɗin mana" chewar diyana, waro ido waje Aunty farida tayi chike da mamaki tache "ke wani yaya Aryan ɗin kuma wato yanzu diyana duk maganar da namiki bata shiga kunnen ki ba koh? Turo baki diyana tayi chikin shagwaɓa tace "kiyi hakuri Aunty farida na mantane shiyasa, amma ba zan sake ba" subhanallah ido kawai Aiman ke binta dashi yama kasa magana kawai kallon ɗan karamin bakin nan nata yake baya majin me take faɗe shidai bakin kawai yake kallo. "To tashi ki kwashe books nakin nan ki mai da ɗaki kizo mu shiga kichin yau da kaina zan yiwa yaya Aiman girki kizo kema ki tayani, da sauri ta miƙe chike da zumuɗin zata shiga kitchin yau. tattare books nata tayi ta maida chikin jaka ta ɗauki jakar ra nufi stair ɗin. KANO wani zazzaɓi mai zafin gaske ne ya rufeshi, sai rawan sanyi yake, ga ash eyes nashin nan sun chanza sunyi jaa sosai gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun tashi, zaune yaƙe saman sofa ya dafe kansa da hannu ɗaya, yayi shiru kamar mai tunani. Almost 10mnt yana wan nan yanayin, a hankali yasa hannun ya ɗauko wayarsa dake gefe guda, kunna hasken wayar yayi ya chire password ɗin san nan ya shiga contact, layin Aunty farida yayi dealing ya fara kira, ringing ɗaya Aunty farida tayi picking tare da faɗin "hello Aryan" Da kyar ya iya buɗe baki, baka jin voice nashi ma sosai ya fara magana "Aunty farida y kk" , subhanallah! Aryan baka da lfy ne? Yana ji voice naka haka? Tayi maganar a ruɗe "Aunty Farida Abba da Ammi suna neman kasheni da kansu" "A uzubillahi!! haba Aryan me suka maka haka? har zakache suna neman kasheka" "Aunty farida sun ɓoyemin matata wlh ina sonta ina san ganin ta, ina chikin damuwa Abba yaki faɗamin in da take Ammi kuma bata isa ta faɗamin ba saboda dole tabi umarnin Abba, pls Aunty farida kisa Abba ya dawomin da ita in dai ba so kuke ku kashe niba, kin san yadda nakeji a chiki zuchiyata kuwa? Ya karisa maganar chikin rau'nanniyar murya Wani irin farin cikin Aunty farida taji, jitake kamar ta zuba ruwa a kasa tasha dan daɗi yau Aryan da bakinsa yake faɗin zai iya mutuwa a kan mace, lallai diyana kin chiri tuta waiii, jin Aunty farida tayi shirune yasa yace "Aunty babba ko kema kina bin bayan Abba ne? Da sauri tace "a'a Aryan yanzu kasan ya zamuyi kaje ka sanar da Abba kana sonta kuma Auren ta zakayi nan ba da dadewa ba, nasan kana faɗa masa haka zai dawo maka da ita" Dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin yace "No Aunty farida ni bazan faɗawa kowa ina sonta ba kema na faɗa mikine dan keche sirrin mu kuma pls kada ki faɗawa kowa, har sai ɗan uwana ya samu matar da yakeso shima sai a haɗa Auren nu lokachi guda. "Aryan idan fa baka faɗawa Abba chewa Son ta kake ba wlh zai iya bawa wani bare Aure'n ta" Chika tsawa Aryan yace "No Aunty farida hakan ma ba zai yiwuba ni dai kawai yanzu kiwa Abba magana ya dawo da ita san nan kuma karki faɗa masa nache ina Son ta" to shikenan Aryan, ɗazun nan ma Aiman ya shigo" "ok to Aunty Babba kinga kwakwalwa Aiman na gab da samun matsala saboda rashin lfy Ahmad shiyasa ma muka zaɓi mu turashi wajen ki wata kila idan baya ganin Ahmad ɗin, zai iya mantawa da wasu abubuwan, pls Aunty farida bama sai na faɗa miki ba karki barshi ya rinƙa zama shi ka ɗai bare ya samu daman yin tunani gida ki mantar da shi komai, ki lallaɓa ki samo masa mata a cikin family mijin ki, ki haɗasu dan a haɗa Auren mu gaba ɗaya zanso hakan" "Eh hakan zai yi daɗi kam zan yi iya bakin kokarina, Khalid da Yusuf su already suna da natan su, saura Shi ogan naku da Aiman da Fahad, sai wayan chan marasa jin haidar da Umar, Allah ya tashi kafadun Ahmad shima yabi sahun ku" "amin kawai Aryan yace daga nan sukayi sallama, ya kashe wayar ya ajiye a gefe guda san nan ya miƙe da kyar ya nufi toilet. Aɓangaren Aunty farida kuwa tana gama waya da Aryan tafara Neman layin Abba, kira ɗaya Abba ya ɗaga chikin zumuɗi "tace Assalamu alaikum Abba na albishir" da faraa Abba yace "goro my daughter" "Abba yau Aryan da kansa ya furtamin yana Son diyana kuma wlh duk hiran da mukayi nayi recordined" "wow my daughter gaskiya nafi kowa murna da hakan dole namiki kyauta mai girman gaske saboda tun bayan Aihuwar ku baa taɓa bani lbr mai dadin wan nan ba" "to Abba yanzu ya kamata diyana ta dawo gida dan wlh Aryan na chikin damuwa sosai bakaji yadda naji voice nashi ba kamar bai da lfy " "Za'a dawo da ita my daughter amma ba this week ba sai next, dan ina son in masa surprise ne. "To shike nan Abba na sai munyi waya" tana gama faɗin hakan Abba ya katse kiran, sai faman murmushi yake Washe gari tun asuba Hiyana ta lallaɓo ta fito daga part ɗin Ammi ta nufi ɗakin yaya Ahmad, kamar dai kullum yauma haka ta same'sa, gefensa kaɗan ta zauna tafara karanto masa addu'a kamar yadda ta saba, tanayi tana hawaye sosai almost 10mnt ta ɗauka tana masa addu'a bayan ta gama ne ta ɗago kai tana kallonsa yayin da shima ita yake kallo chikin sanyin murya tace "Yaya Ahmad kanajin sauki kuwa? Murmushi yayi tare da lunshe idon sa ya sake buɗe wa, alamar Eh ba karamin daɗi tajiba ganin yadda ya chanza yanzu har hasken sa ya fara dawowa ya fara dawowa dai dai kamar da, tayi nisa chikin tunani, kamar daga sama taji tsayuwar mutun a kanta a ruɗe ta ɗago blue eyes nata taga dai babu kowa yan waige waige tafara yi still dai bata ga kowa a ɗakin ba, miƙewa tayi chikin tsoro tana faɗin "yaya Ahmad sai gobe kuma idan nazo... Bata karisa rufe bakiba wani iska mai karfin gaske ya hanƙaɗata ta faɗi ka buge da jikin gadon, da karfi ta furta innalillahi wa inna ilaihir rajiun hasbunalluhu wani mal wakil, nan take is kan ya tsaya chak wani karfi taji yazo mata ta miƙe da sauri har tana haɗawa da gudu ta nufi waje. Tana fita tayi karo da Bgs shi kuma yana shigowa, baya baya tayi ta faɗi kasa chikin tsawa "yace ke me kikeyi a nan!? "Muryan na rawata tace "kayi hakuri yaya prince daman nazo duba jikin yaya Ahmad ne" ɗago hannun sa yayi yana kallon ɗankareriyar agogon gold dake manne a hannun sa, karfe 5:10Am dawo da kallonsa kanta yayi duk da chewa wajen akoi ɗan duhu baya ganinta sosai hakan bai hanashi fahimtar chewa tabbas wan nan ɗaya daga chikin yaran da Ammi ta ɗauko daga Yola bane dan yasan Zahra dai bazata zo nan wajen at this time ba, batare da ya sake magana ba ya tsallake ta ya wuche ya shege ɗakin da yaya Ahmad ɗin ke kwanche Ita kuwa jiki ba kwari ta mike ta nufi part ɗin, Ammi Yana shiga ɗakin ya ɗaga ido yana kallon sama a hankali ya fara magana "ya kamata na samu time na duba Camera nan fa ko kuma nasa ko Fahad ne ya duba min, dan ya kama nasan suwaye da waye ke shigowa ɗakin nan, kuma meke kawosu zan yi kokari naga na binchiki Cameran gaskiya, dan ni ban yarda da kowaba. Sauko da ido sa yayi kan Ahmad dake kwanche, a hankali ya taka zuwa wajen gadon kasa kasa yace "Allah ya baka lfy my bro, bari muje masallaci sai mun dawo yana kai karshen maganar ya juya da sauri ya fice daga ɗakin. To kwanche tashi babu wuya awajen Allah yau dai diyana na da 2 week's a Maiduguri wajen Aunty farida dan ta Yauma kamar kullun sanye take chikin doguwar riga abaya pink colour ta tsantsara make up ɗin ta kamar ka sache ta dan kyau, ta goge tayi kyau sosai takara haske da chika fatar jikin tannan kuwa kamar kitaɓa jini ya fito, sai ɗaukan ido take kamar madubi, taku take a hankali ta sauko daga stair case ɗin ta shigo chikin palon a tsakiyar palon ta tsaya kamar mai tunani, da ɗan karfi tace "yes yauwa na tuna jiya ai yaya Aiman ya sayamin sim card ya kamata na kira yaya Aryan tun da na san number sa, da sauri ta juya ta koma ɗakin ta Ɗauko wayar ta tayi ta fito palo ta zauna saman sofa mai zaman mutun 3 kunna hasken screen ɗin wayar tayi, sauri sauri ta shiga contact ɗin ta babu number kowa awajen daga na yaya Aiman sai na Aunty farida, shiru ta ɗanyi na yan second ni da sauri kuma tafara rubuta number sa tana gamawa ta danna call wayar tayi ringing har ta katse bai ɗagaba, sake kira tayi nanma bai ɗaga ba sai a garo na uku ya ɗaga chikin faɗa ya fara magana "Wai wanene ke neman ta kuramin ne? Chike da zumuɗi tace "yaya Aryan ni ne fa" zubur ya miƙe tsaye muryan sa har rawa yake yace "ke ina ki ke ina Abba ya kai..... Bai karisa maganar ba yaji an katse kirar, da sauri ya chiro wayar daga kunnen sa yabi kiran Amma ina layin akashe sau uku yana gwadawa amma a kashe wani irin raɗaɗi yaji zuchiyar sa na masa na dama ya farayi yana faɗin " dama ban ji voice nata ba da yafi min yanzu zata sake jefani chikin tashin hankali, wurgi yayi da wayar gefe guda ya dafe saitin zuchiyarsa a hankali ya koma ya zauna a gefen gadon. Aɓan garen diyana kuwa wani wawan mari Aunty farida ta sakar mata bayan ta ansa wayar tata ta kashe chikin tsawa tafar magana "ke bakyaji ko? eh wato ni ban isa in sa ki abu ko in hana kiba koh? Sokike Allah ya isan Abba ya kamani ko? Chikin kuka diyana tafara magana "kiyi hakuri Aunty farida na kasa mantawa da yaya Aryan ne shiyasa amma namiki alkawarin bazan sake ba" nan take Aunty farida taji jikinta yayi sanyi kuma tayi na damar marin'ta da tayi Allah sarki So kenan Zama tayi gefenta ta rungumo ta tafara magana "ya isa my diyana kinji kiyi shiru, ni banche ki manta da yaya Aryan ba ki chigaba da tunanin sa In Sha Allah next week ma zamuje gida sai kiga yaya Aryan ɗin naki kinji ki share hawayen ki ya isa haka" chike da zumuɗi da farinchiki diyana ta goge hawayen ta tana faɗin "amma Aunty farida idan mukaje gida a chan zaki barni ko? "Eh mana my diyana ai daman mai dake zanyi" dariya diyana tayi kamar ba ita bache mai kuka yanzun nan, a wan nan yanayin Aiman ya shigo ya same'su Saman sofa mai zaman mutun 1 ya zauna yana faɗin "to baby diyana me kuma ya faru naga sai murna kike? "Yaya Aiman zan koma gida mana shiyasa nake murna, miƙewa Aunty farida tayi ta ɗauki wayar diyana ta wuche ta haye sama ta barsu awajen, "Baby diyana yau kinyi kyau sosai, sun kuyar da kai diyana tayi saɓanin da, idan an che mata tayi kyau sai tafara dariya, tana farin ciki. "Yaya Aiman nagode kuma kai ma ai kayi kyau sosai" "to taso kizo na mana hoto kinji my baby chikin nitsuwa ta miƙe ta karisa wajen da yake zaune saman hannun kujerar da yake zaune ta zauna, chiro wayar sa yayi ya rinƙa ɗaukan su pic masu kyau sai murnushi suke su dukka, bayan ya gamane ta miƙe ta koma kujerar ta ta zauna suka chigaba da hirar su KANO Sis Love yana ga kin rame ne kwana biyun nan Zahra dake zaune kusa dashi ta ɗago kai zatayi magana kenan dai dai lokachin Bgs ya shigo palon da sallama ɗauke a ɗan karamin bakin nan nashi, fuskar nan tashi kamar wani hadari a ɗaure take tam, sanye yake chikin wando jeans baki da t-shirt blue ba ƙaramin kyau kayan suka masa ba, asalin halittar jikin sa ya bayyana faffadar kirjin san nan a tsaye take tam, ɗamtsen hannun san nan kamar zasu fasa rigar saboda chika nan take Zahra ta miƙe jiki na rawa tace "sannu da shigowa yaya prince ina wuni, shiru ya ɗanyi yana kallon Khalid dake zaune ko kallon in da Bgs ɗin yake bayyi ba dan baya son su haɗa ido chikin tsawa yace "ke wuche ki bamu waje, ai tun bai kai karshen maganar ba Zahra ta nufi hanyar ɗakin su da gudu har tana tuntunɓe "Me kake yi a nan Khalid? Sai lokachin Khalid ya ɗago kirjin sa na dukan uku uku dan shi kanshi yana fargaban ansar da zai bawa Bgs amma kuma ya zama dole ya sanar dashi dan shi gaskiya ya gaji yana son Zahra sosai. "Hira nazo yi wajen matata ta" tirkashi waro green eyes nashi yayi waje sosai yana kallon Khalid, yayin da shima Khalid yake kallon sa "wai Khalid kaji abun da bakin ka ya furta kuwa? "Kwarai kuwa Bgs naji mana barima na mai mai ta maka hira nazoyi wajen matata kuma kanwata farinchiki na burin raina abun alfahari muradin rai na kai in ta kai che maka itache duniyata komai nawa, mutuwan tsaye Bgs yayi yama kasa chewa Khalid komai, ganin haka yasa Khalid ya miƙe ya fice daga palon ya barshi tsaye awajen. Yana fita tun bai yi nisa ba yace "alhamdulliah alhamdulliah alhamdulliah, yau dai na gama da duk wata matsala ta, kai Bgs kai dai wlh ina maka adduar Allah ya ɗora maka soyayya wadda bata sonka inga ta tsiya yana magana yana sauke nauyayyar ajiyar zuchiya da haka ya nufi ɗakin sa ya haye gado ya kwanta To masu karatu sai mun hadu Ranar Monday idan mai dukka ya kaimu..✍️✍️✍️ Book 1 fa yana gab da karewa sauran page 3 ko 4 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *5,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) More comments an share *💫STAR LADY💫*34 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣6️⃣* A fusace Bgs ya juya yama fasa shiga wajen Ammin taku yake irin na jaruman maza, ya fice daga part ɗin gaba ɗaya, part ɗin Aryan ya nufa a dai dai wajen part ɗin Ummi yachi karo da Yusuf da lamrat sun fito daga part ɗin Ummi sun nufi part ɗin Ammi sai murnushi suke suna hira kamar wasu kawaye, mamaki da al ajabine ya hana Bgs tafiya kuma ya hana shi magana tunani ya shigayi wai yaushe yaran nan suka dawo hakan, yayi nisa chikin tunani sai jin yayi Yusuf yayi ya ɗan tafa kafaɗar sa yana faɗin "Big bro me kuma ka keyi a nan? Wani mugun kallo ya wurgawa Yusuf wadda sai da yasa Yusuf ɗin haɗiyar wata yawu mai kuyar wuche makoshi, da kyar Yusuf ya iya buɗe baki ya sake chewa "my bro lfy kake kallona haka"? A fusache Bgs ya wuche ya nufi part ɗin Aryan, batare da ya chewa Yusuf komai ba Juyowa Yusuf yayi yana kallon lamrat dake tsaye,ta harɗe hannu a kirji tana kallon su "my baby ke kam ba kya tsoron yaya prince ɗin ne? Murmushi lamrat ta yi kafin tace "to ni yaya Yusuf in ban da kaima da neman magana ina ruwana dashi, mutumin da ko magana bai taɓa yi ba, nifa ban taɓajin voice nashi ba kwata kwata, to ai kaga ba ruwana dashi" Murmushi kawai Yusuf yayi san nan ya jawo hannunta yana faɗin "zo muje mu gai da Abba tun da kin gai da Ummi, yau so nake na gabatar dake wa kowa na gidan nan, shima yaya prince ɗin naso gabatar masa dake amma sai yayi tafiyar sa sunkuyar da kai kasa kawai lamrat tayi batara da ta che komai ba Jan hannunta yayi har chikin fada, lamrat sai kokarin kwache hannun ta take dan kunyar Abba takeji amma yaya Yusuf ya riƙe ta sosai kuma yana jin, yadda take ta mutsu mutsu da hannun tana son kwache wa, amma yaki sakinta saima kara riketa da yayi sosai sai da suka isa gaban Abba san nan ya saketa ya samu waje saman sofa mai zaman mutun 1 ya zauna yana faɗin "Sannu da hutawa Abba" da fara'a Abba ya amsa lamrat kuwa tsugunnawa tayi har kasa ta gai da Abba, sai murnushi yake ya amsa mata san nan ya ɗora da chewa "amarya tashi ki zauna saman kujera, sunkuyar da kai kasa Yusuf yayi wai irin kunyar nan, hararar wasa Abba ya wurga masa yana faɗin "au sai yanzu kasan da wani abu wai shi kunya ko"? Bari na samu Ammin ku anjima zan sanar da ita da kai da Khalid duk kar ta kara barin kushiga part nata sai ranar da aka shafa fathiha" waro green eyes nashi waje Yusuf yayi sosai, chikin voice irin na masu shagoɓa ya fara magana "haba Abba so kake muyi chiwo ne, Allah ko kwana ɗaya ba zan iya jurewa ban ga my baby ba, da gudu lamrat ta tashi ta fice daga fadan dan ta lura shifa yaya Yusuf ɗin nan bai san kunya ba Zuba masa ido Abba yayi yana kallon ikon Allah "Abba kasan me wlh ina son kafin mu koma London an shafa fathihan nan sai kowa ya wuche da matar sa" "Yusuf tashi ka bani waje kuma ni ba zan yiwa lamrat Aure a yan shekarun tan nan ba kwata kwata fa she is 14 years tayi kan kanta da yawa" waro ido waje yaya Yusuf yayi kafin yace "haba Abba na pls ai zata karisa girman ta a gida na, nifa Abba banso ma a che Auren mun nan ya wuche nan da 1 week ba" Kwafa Abba yayi yace "to ka faɗawa babban yayan kune? dan kasan ni dai ba zan maka maliyi ba shine zai maka waliyi ni kuma waliyin lamrat" a sukwane Yaya Yusuf ya miƙe ya nufi hanyar fita yana faɗin "lallai Abba baso kake nayi aure ba a wannan rayuwar, in dai sai na fadawa Bgs ya zamo waliyina to wlh nama hakura da Aure har abada ya kai karshen maganar tare da ficewa daga fadan Dariya sosai Abba yayi kafin yace "dukkan ku nasan maganin ku ai tun ɗazun nake chewa ka tafi kabani waje kaki ka zauna kanamin surutai ba gashi yanzu chikin ruwan sanyi ka tafi ba" Aɓangaren Bgs kuwa Kwanche ya samu Aryan saman katafaren gadon sa, idon sa biyu yana kallon sama da alama yayi nisa chikin tunanin da yake, dan ko sallamar da Bgs yayi bai jiba. Hayewa samab gadon Bgs yayi ya kwanto da fuskarsa dai dai face ɗin Aryan ɗin, ya kwaro green eyes nashi sosai, a chikin idon Aryan, a sukwane Aryan ya yunkura zai tashi tamke wuyar sa Bgs yayi ya mai dashi ya kwantar, yana faɗin "yan zu kuma tunanin me ka keyi? Chikin fushi ta jin haushin tadda Bgs ya tsoratashi yace "wai dan Allah Bgs me na maka ne? bazaka kyaleni naji da damuwa taba sai ka karamin naka? komawa gefe Bgs yayi ya zauna kamar bai ji me Aryan ya faɗa ba, shiru suka zauna Almost 10mnt kafin Bgs ya juyo da kallon sa kan Aryan ya fara magana "Ina kaunar ka Aryan duk duniya idan ka chire iyaye na ba wanda nake so kamar kai ba zan iya ganin ka a chikin damuwa ba, duk lokachin da ranka ya ɓachi ko kashiga damuwa tofa nafi kowa shiga tashin hankali, dolene na rinƙa yawan tambayar ka meke damunka, dan kai ne mutun na farko da nake kauna bayan iyaye na, daga kai sai Fahad sai Zahra Aunty Farida da kuma Khalid Yusuf Ahmad, ba zan iya ganin damuwar ku, na yi shiru ba" Da mamaki Aryan ke kallon Bgs "wai wace Zahra kake nufi" Aryan ya jefo masa tambaya yana tsare sa da ido, guntun tsaki yaja kafin yace "daman muna da wata Zahra ne a wan nan gidan bayan Auta "amma lallai Bgs ka iya iskanchin kala kala yanzu daman kasan ana kiran Zahra da sunan Auta, eyee wato duk abun da ake a gidan nan kana sane, amma sai kayi kamar baka san komai ba ko? "Kaga Aryan ni yanzu ka faɗamin tunanin me kakeyi ban che kamin wasu tambayoyin ba" "yanzu idan nache maka tunanin mace nake me zakache? Dogon tsaki yaja kafin yace "ka hauka che mana me kuma zan che sai na tashi na kama kai na dan ba amfanin na zauna ina magana da wanda bai da hankali, tsaki Aryan ma yaja san nan yace "hmmmm Ni bari naje nayi wanka kana nan ne ko dai in same ka a part naka? Shiru Bgs yayi kamar bai ji abun da Aryan ɗin yace ba, ganin bai da niyar magana yasa Aryan ya miƙe ya nufi toilet ya barshi awajen, Shiru yayi kamar mai tunani jim kadan ya fara magana "Khalid yana son Auta wow nayi farin chiki da hakan gaskiya domin ko ba komai zata samu farinchiki, amma dai dole Khalid ya chanza kasa dan ba zai zauna damu waje ɗaya ba, shi ma Yusuf transfer zan masa ya koma, Us ko India duk kansu bazasu zauna kusa damu da mata a gefen suba" "Gaskiya ko ni nayiwa Auta murna da samun Khalid a matsayin miji, chewar Aryan dake tsaye a bakin kofar toilet ɗaure da towel a ƙugun sa. Wani hararar Bgs ya wurga masa tare da miƙewa yace "idan ka gama shiri ka same ni awajen Ahmad, yana gama faɗin hakan yayi waje Aryan kuma ya juya ya koma chikin toilet AUNTY AMARYA Zaune take saman sofa mai zama mutun biyu tana waya da Aunty Maryam, yaya Umar da yaya Haidar suna zaune a gefen ta saman sofa mai zaman mutun 3, da gudu wata bigaggiyar budurwa ta shigo ko sallama babu tana sanye chikin wasu shaggun riga da wando, wadda kana iya ganin komai na tsurar jikinta, ta zuba gashin doki akai kamar wata aljana, ga wani dogayen gashin ido da ta sanya yarinyar tana da kyau ba laifi farache sosai amma farin mai ne, a shekara bazata wuche 21 year's ba ....... Da gudu ta tafi ta faɗa jikin Aunty amarya tana dariya "ke zulaihat menen hakan karyani kike so ki yi koh"? Chewar Aunty amarya "haba momy yanzu ni ɗin che zan karyaki ki ganni fa ko kiba bani dashi" "eh to naji yanzu dai ɗaga ni" "gaskiya aa mommy ni wlh a jikin ki nake son kwanchiya wani tsawa Umar ya daka mata wadda yasa sa ta miƙewa tsaye ba shiri "ke!! bazaki tashi ba" "Haba Umar baka ganin yarinya che, wan nan irin tsawa haka ai ba ita kaɗai ka tsorata ba har dani" chewar Aunty amarya, miƙewa Umar yayi a fusache ya nufi waje da sauri haidar ma ya miƙe ya bi bayan sa "Maryan ki bari zamuyi waya anjima" chewar Aunty amarya batare da tajira amsar Aunty Maryam ba ta katse kiran ta ajiye wayar a gefe, san nan ta dawo da kallonta kan zulaihat dake tsaye tana taunan chingum. "Dawo kiyi zaman ki my zulee kyale su Umar ɗin nan" "Allah mommy wan nan Umar ɗin bai da kirki ai naso na che masa bazan tashi ba, sai kuma na kyalesa" "kai zulaihat yayan naki zakiwa rashin kunya? "Aa mommy wlh Umar ba yaya na bane dan fa bai girme min ba, mommy na tace tare aka haife mu" "Kai zulaihat aiko Umar ya baki shekara 4 dan yanzu wata uku ya rage masa ya chika 25 years" "to nidai mommy koma me gaskiya ba zan bari wani a chikin gidan nan ya takani ba, Ni mommy ina mijin nawa ma yake? Inane ɗakin sa naje na ganshi? "A lallai zulaihat na yarda baki da hankalin kin san wanene muke son haɗa ku kuwa Bgs Brigadier General Safras, kuma prince yarima mai jiran gado shine mai rike da babban mukami na soja gaba ɗaya bayan mukamin sa ba wani mukami kuma duk wani soja da kike gani a duniyar nan to a karkashin Brigadier General yake, sai dai kowani kasa da nasu, ke bama shiba wlh ina rabaki da matasan gidan nan kibi kowa a sannu idan ba haka ba wlh inaga gawar kima zatayi wuyar ganewa kin dai ji na faɗa miki, yanzu ki wuche ɗakin tsakiyar nan kije kiyi wanka dan lokachin chin abin chin rana ya kusa, kiyi sauri inason in gaba tar dake wa kowa" Shiru zulaihat tayi tana tunani "hmmm lallai wato masu girman kai ko to wlh nine nan zan gyara musu zama, ba Brigadier General Safras ba koma taɓa samane zanyi maganin sa, ni da na juya manyan manyan maza masu faɗa aji a kasar nan ma bare shi ɗan karami kwaro, ni wlh ba dan ma yana da kyau ba me zanyi dashi, kyau nashi ne kaɗai ke burgeni da kuma kirar jikin sa irin na jaruman maza ko in che sadaukin yaki amma ba komai zan dawo dasu kan saiti" ganin zulaihat tayi shiru alamar ta tafi duniyar tunani ne yasa Aunty amarya ta miƙe ta dafa kafaɗar ta tace "Zulaihat kar kiji tsoro fa dan nache maki shi Brigadier General ne mubi komai a sannu In Sha Allah zai soki kuma zai Aure ki, kinji" dawo da kallonta zulaihat tayi kan Aunty amarya san nan ta sheke da wani shu umin dariya tana faɗin "haba mommy karki damu nifa ba wani tsoron da naji yanzu dai bari naje nayi wankan" tana gama faɗin hakan ta ɗauki jakar ta ta wuche ɗaki, binta da kallo Aunty Amarya tayi har ta shiga ɗakin, wani nauyayyar ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace "lallai zulaihat idan bakiyi hankali ba zaki koma da karyayyen kafa ko kuma daga nan ki wuche gadon asibiti dan na lura kan ki na rawa sosai, kuma kan naki ma ya rasa aina zai yi rawa sai a gidan Alhaji Abubakar Saraki gidan da yake da tarin matasa har rai 9 chikin su akoi manya manyan sojoji ga manyan likitoci, lauya engineer saurauta mulki dukka, hmmmm gaskiya rawan kan nan naki bai miki adalci ba, to Allah dai yasa ki wanye da kowa lfy, tana kai karshen maganar ta miƙe ta nufi ɗakin ta Washe gari Maiduguri Zaune take a chikin Class nasu tayi shiru tana kallon kasa kamar mai tunani sauran students sai surutu suke. buga belt ɗin fita breakfast da akayi ne yasa students ɗin su kayi ihu da karfi suka fara tururuwan fita waje. gaba ɗaya kowa ya fice daga class ɗin sunyi waje dan zuwa yin breakfast saura diyana da wata yarinya dake zaune a kujerar bayan ta, chikin nutsuwa diyana ta miƙe tanufi hanyar fita har ta kai bakin kofar fita sai kuma ta dakata ta juyo tana kallon tarinyar dake zaune chikin Class ɗin, kallo ɗaya tayiwa yarinyar ta gane akoi damuwa atattare da yarinyar sosai, juyowa tayi ta dawo chikin Class ɗin kusa da yarinyar taje ta zauna chikin sanyin murya ta fara magana "Sannun ki sunana diyana kefa" chikin sanyin murya itama yarinyar tace "Sunana Zainab" "wow amma Zainab me yasa ko da yaushe idan muka fita breakfast ke kike zama a class baki fita ko ina? "Babu komai Aunty diyana kawai Ni ban san me zan fita nayi awajen bane saboda ni bana zuwa da abinchi kuma ba'a bani kuɗin break" "To Zainab me yasa baa baki kuɗin break ɗin? ko me yasa ba'a baki abin chi a gidan basu ganin har karfe 3 muke tashine?da baza su rinƙa baki abinchi ba, basa tunanin zaki ji yinwa? "Aunty diyana Ni fa bani da mama awajen matar babana nake shiyasa ita kuma bata bani abin chi kuma daddy na yana bani kuɗin break ai, amma Aunty na ɗin tache idan na sayi wani abu da shi sai ta kasheni sai dai na ajiye kuɗin na mai da mata" wani dogon tsaki diyana taja kafin tace "zanchen banza ke bazaki sanar da daddyn na kuba, to ina maman na ki take ko ta rasune? "Aa bata rasu ba tana raye rabuwa kawai sukayi da daddy na" "Eyya to shike nan yanzu dai muje muyi break tare kuma daga yau tare zamuna chin abinchi na, kin zama friend ɗina kinji, ta karisa maganar tana miƙawa Zainab ɗin hannu, hannu Zainab ta bata suka gaisa san nan suka miƙe atare sukayi waje Da mamaki yan class nasu kai gaba ɗaya yan school ɗin ke bin su diyana da ido mamaki suke yanzu duk jan aji da iyayi irin na diyana bata kula kowa a school ɗin nan shine zata kula wanchan kazamar Zainab ɗin, ita kuwa diyana bata ma san sunayi ba dan basa gaban ta daman ba ta yiwa kowa magana a school ɗin rike da hannun juna suke har suka isa wajen chin abinchin school ɗin. KANO Aban garen su hiyana kuwa Kamar kullun ta fito daga class nasu kan ta na mata matsanan chin chiwo, ta nufi class nasu Zahra a hankali take tafiya kamar bata son taka kasa "ke ina zakije zo nan, chewar jabir dake tsaye a bakin kofar Class nasu" chikin sanyin murya hiyana tace "kayi hakuri jabir wlh yau kai na namin chiwo sosai bana son jin surutu ko kaɗan yanzu ma zanje na kira Zahra ne tazo ta rakani office na Hm, saboda ya saka a mai dani gida" chikin tsawa jabir yace "ke!! ni kike chewa baki son surutu na!? wato ma surutu kika ɗauki magana ta ko? Shiru hiyana tayi bata che komai ba "to ki wuche mutafi yau wlh har atashi muna tare kuma ke zakimin hira yau ni kuma in zauna shiru ina sauraron ki "gaskiya jabir ba zanje ba saboda bazan iya magana ba, ko ina da lfy ni ban iya surutu ba bare kuma yanzu da bani da lfy" a fusache jabir ya damko hannun ta ya fara jan ta da nufin sutafi A zuchiye hiyana ta ɗaga hannu ta sharara masa mari chikin tsawa tace "idan ka sake taɓa jikina wlh duk abun da na maka kai kaja" a zafafe jabir ya ɗaga hannu zai zabga bama mari charab yaji daga baya an rike hannun sa, a fusache ya juyo da karfi ganin.....✍️ Amin afuwa bana update ranar Sunday amma na muku yau ba yawa dai, ina busy sosai ne sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu akoi fa chakwakiya 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *5,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) More comments an share *💫STAR LADY💫*34 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣7️⃣* ........A fusache jabir ya juyo da niyar yayiwa wadda ya riƙe masa hannu rashin mutunchi, wani haɗaɗen guy idon sa yayi tozali dashi, ya haɗu iya haɗuwa sosai ga green eyes nashi sai kyalli yake saboda ya zaro su waje sosai akan wayar sa,ya riƙe hannun jabir da hannun sa ɗaya, ɗayan hannun nasa kuma yana rike da waya yana latsawa da alama wani sakon yake turawa, sai dai kash duk wannan haduwar tashi fuskar nan tasa babu annuri ko kaɗan babu alamar dariya fuskar aɗaure take tam kamar hadiri,sauko da kallon sa jabir yayi izuwa kan surar jikin guy ɗin dogone sosai ga faffaɗar kirji, ɗamtsen hannun san nan kamar zasu fasa riga saboda chika dam dam da sukayi,ga wani lallausan bakin gashin mai kyau da sheki a kansa wadda ya tara ya ɗure a baya ya zuba jelar gashin nashi har tsakiyar baya, kallo ɗaya zaka masa kasan ya karɓi horar wan sojoji sosai. A hankali hiyana ta ɗago blue eyes nata ta sauke a kan guy ɗin,chikin tsoro da tashin hankali har lips nata na kerma, a hankali ta mutsa lips nata ta furta yaya prince kuma a school namu ko me ya kawosa? Bata gama rufe bakin ba, Bgs ya murɗe hannun jabir da karfi ta baya ji kake kas, kas, kashin ta balle, a guje hiyana ta juya ta bar wajen dan kar ya gama da jabir ya juyo ya haɗa da ita. Wani gigitachen ihun azaba Jabir ya saki, bai gama ihun nasa ba Bgs ya sauke masa wani wawan nushi a gefen chiki nan take jabir ba ɗauke dif kamar an ɗauke wuta nepa alamar ya suma, sakin sa Bgs yayi ya zube kasa wanwar tsallake ta kansa yayi wuche ya nufi office ɗin Hm, da sauri rundunar jibga jibgan sojojin sa suka rufa masa baya. gaba ɗaya jama'ar dake waje daga kan malamai har ɗalibai, kowa murna yake da bugun da Bgs ɗin yawa jabir. Bgs Yana kokarin shiga office na Hm shi kuma Hm na kokarin fitowa karo sukayi Hm yayi baya kamar zai faɗi, da kyar ya iya sai ta tsayuwar sa, Bgs kuwa yana tsaye kamar wani sadaukin yaki ko motsi bai yiba "sorry sir ban san kana shigowa bane chewar Hm Bgs dai bai tankashi ba sai ma raɓawa yayi ta gefen sa ya wuche chikin office ɗin saman sofa ya zauna jibga jibgan sojojin 4 ne suka bishi chikin office ɗin hannun su ɗauke da manya manyan bindigu (gun) suka tsaya a kanshi suna bashi tsaro,sauran Sojojin kuma suka tsaya a bakin kofar shigowa "Sir naji ka bugi wani awaje me ya haɗa ku? Hm ya tambaya yana ƙarisowa chikin office ɗin, dogon tsaki Bgs yaja kanfi yace "kawai naga zai bugi wata yarinya ne shiyasa na bugeshi dan na lura bai da hankali bai san me yake ba" "to wan to kuma wace yarin yace kuma wani yaro ne!? Hm ya tambaya yana kokarin zama a kujera "kai Ni ban sani ba domin duk kansu daga yaron har yatinyar ban ga fuskar ko ɗaya daga chikin suba, ni ba shine ya kawo niba, Abba ne ya aiko Ni, ya karisa maganar yana ya mutse fuska tunani Hm ya shigayi "ko wani mai karan kwanne yau kuma ya haɗu da Bgs domin ina da tabbacin duk wan da Bgs ya buga to fa in bai mutu ba zai yi fama da doguwar jinya ko da ya tashi kuma ba lallai ya koma kamar da ba. "Yallaboi Abba yace na karɓawa su Zahra transfer later, da sauri Hm ya ɗago ido yana kallan Bgs chikin rawar murya ya fara magana "lfy Abba yake son chan zawa su Zahra school? Mikewa tsaye Bgs yayi yana faɗin "Ni ma ban sani ba idan ka gama ka bawa Abdol later ya kawo min ina mota yana kai karshen maganar ya fice daga office ɗin. Yana fita jibga jibgan sojojin sa masu ji da karfi da lfy kallo ɗaya zaka musu kasan sun samu training mai kyau suka rufa masa baya Daga malamai har students din dukka kallon Bgs da tawagar sa suke kowan nan su tambayar kan sa yake wanene wan nan? Ko dai ɗan shugaban kasan American ne, dan wan nan bai yi gama da ɗan naija ba, awani ban garen kuma murna students keyi an musu maganin jabir yau dai kam an samu wadda ya tanka shi har ma ya sumar dashi, bangaren yan matan school ɗin kuwa kowanche mutuwa take akan Bgs da bai ma san sunayi ba, ko wacce fatan samun sa amatsayin miji take ba karamin rikitasu kyan shi yayi ba Taku yake irin na manyan jarumai har suka kai in da sukayi parking motochin su da gudu wani matashin soja ya sha gaban sa ya buɗe masa kofar motar, shiga yayi ya zauna ya zuro kafafun sa waje ya sunkuyar da kai kasa yana latsa waya, da alama jiran Abdol suke Aɓangaren hiyana kuwa Da gudu ta nufi class ɗin su Zahra sai numfashi take sama sama, Zahra na ganin ta ta miƙe ta nufeta tana faɗin "hiyana lfy kike numfashi haka!? Me ya saki gudu kuma!? "Aunty Zahra yaya prince a school namu kuma ina da tabbachin ya bugi jabir" waro fararen manya manyan ido ta Zahra tayi ta dafe kirji chikin tsoro tace "mun shiga uku hiyana me kuma ya haɗa shi da jabir!? Allah yasa dai ma bai kashe shiba ya tsaya a iya bugu" "wlh Aunty Zahra ai jabir dinne ya rikemin hannu ni kuma na mare shi, shima ya ɗaga hannu zai rama kenan sai yaya prince ya rike hannun sa" "Wayyo hiyana munshiga uku yanzu kina nufi a akan ki yaya prince ya bugi jabir!? Kuma ya ganki yasan dake jabir yake faɗan!? "Aa Aunty Zahra bai ganni ba domin lokachin da ya riƙe hannun jabir ɗin latsa wayar sa yake da alama wani sako yake turawa shiyasa ai na gudu dan karya ganni, yace nima zai hukun tani dama ni kam ya tsane Ni" ta karisa maganar kamar zatayi kuka rungumeta Zahra tayi tana faɗin "ki dena chewa ya tsaneki kin ji Allah yaya prince bai tsane ki ba kawai shi dai haka halinsa yake ne" "Wai ma me ya fito dake daga Class naku ne? Har kika haɗu da jabir ɗin" "daman kai nane yake min chiwo nache bari nazo ki rakani office na Hm dan yasa amai dani gida ina tafiya a hanya ya tareni" "to shike nan yanzu muje wajen Hm ɗin sai amai dake gida koh? "Kai Aunty Zahra ni wlh idan ki kaga na fita daga class nan to sai naji fitar motochin su yaya prince daga school nan kuma ma ai kan ya warke ya daina yimini chiwo" dariya Zahra tayi tare da raba jikin su tace "kai hiyana sarkin tsoro In Sha Allah ke che zaki zama matar yaya prince ɗin nan sai naga karshen tsoron" "dan Allah Aunty Zahra ki dai na yimini mugun fata kinji wlh ko da wasa naji an kira sunan shi ji nake zuchiya ta na bugawa da karfi" hannu ta Zahra ta riƙe suka koma wajen zaman ta suka zauna suna yar hiran su, yammatan class ɗin sai kallon su suke, kamar wasu tagwaye domin kamin nin Zahra sak yaya prince haka itama hiyana kamannin ta ɗaya da shi shiyasa suke kamar ta gwaye gashi yanayin jikin su ɗaya yan sirara sai dai hiyana ta ɗara Zahra tsawo kaɗan, Zahra kuma ta girmi hiyana da shekara 1. Maiduguri Kyau iya kyau diyana tayi kyau har ta gaji da kyau idan ka ganta zaka che yarinyar nan da madara take wanka saboda sabulan da Aunty farida ta haɗa mata ba karamin gyara ta yayi ba gata da iya ɗaukan wanka da make up ta chanza sosai ta kara haske fatar ta tayi luwai luwai ga wani sihirtachen kamshin dake tashi ajikin ta, yauma kamar kullun ta Chi kwalliya sosai kamar ka sa che ta gaje ka ajiyeta ka yita kallon ta kamar madubi dan kyau, sanye take chikin wata dan kareriyar lace Sky Blue da zanen fulawa baki a jiki, ɗinkin riga da sket ba ƙaramin zama kayan sukayi a jikin taba kamar daman a jikin nata akan ɗin kasu, ga wani haɗaɗiyar high heel baki da ta sanya jama'a ya kuke ganin farin kafa da bakin takallama? sai ɗaukan ido kafar nata yake ga kunbar (farche) kafar ta nan yasha gyara fari tas dashi sai sheki yake ta sanya mayafi baki kalar takalmin ta ta zuba wasu ɗankara ɗankaran sarka da abun hannu na gold wadda Aunty farida ta bata, jakar ta ta ɗauka ta nufi waje Taku take a hankali sai wani yauki da yanga take kamar bata son taka kasa ta fito harabar gidan, Aiman dake zaune chikin mota tun daga nesa ya zuba mata ido yana kallon yadda take taku chikin yanga da yauki har ta iso wajen motar ba tare da ya ankara ba, fitowa wajen Aunty farida tayi daga chikin nata motar tana faɗin "wan nan irin kwalliya haka my diyana dole namiki" murmushi kaɗan diyana tayi san nan tace "ngd Aunty farida" Chiro wayar ta daga chikin jaka Aunty farida tayi tace "to my diyana gyara na ɗauke ki, gyara tsayuwa diyana tayi Aunty farida ta fara ɗaukan ta hoto har kala 10 ta ɗauke ta san nan tace "to ya isa haka shiga da wuri muje dan kar lokachi ya kure jirgi ya tashi ya bar yaya Aiman a nan" "Aunty farida na shiga motar ki ne ko kuma naje na yaya Aiman? "Duk wan da kike so my diyana" "to bari na shiga na yaya Aiman, bata jira amsar Aunty farida ba ta buɗe gidan baya ta shiga kusa da shi ta zauna, wani nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke wadda sai da yasa diyana juyowa tace "yaya Aiman lfy murmushi kawai yayi mata dai dai lokacin driver's suka tada motochin, da gudu baba mai gadi ya wangale musu katafaren gate ɗin chikin ni tsuwa suka danna hanchin motochin waje Sunyi nisa da tafiya yaya Aiman ya juyo da kallon sa kan diyana da kyau ya fara magana "baby diyana in son ki bani hankalin ki magana mai muhimmanci nake son muyi" ɗago blue eyes nata tayi tana kallon sa chikin sanyin murya tace "to yaya Aiman in jin ka "Ni ba zan ɓoye miki ba gaskiya ina son ki Auren ki kuma zanyi kuma na san kin san da hakan ko? Sun kunyar da kai kasa diyana tayi tana wasa da yan ya tsun ta "baby diyana ko baki so nane? Yayi maganar yana ɗan dukar da kansa kasa yana leken fuskar ta "Ina son ka mana yaya Aiman kai fa yayana ne idan ban soka ba waye zan so? "Baby diyana ni fa ba irin wan nan soyayyan ba soyayya irin na Aure nake nufi ba na yaya da kanwa ba" "eh yaya Aiman soyayya irin na Aure'n ina son ka Nima. Wani farinciki kine ya lullɓe sa ji yake kamar ya jawota ya rungume ta ajikin sa ko zai samu saukin a zuchiyarsa A ɓangaren diyana kuwa, kuka take a zuchiyar ta tana faɗin "No yaya Aiman me yasa zaka min haka ni wlh yaya Aryan nake so ba kai ba, amma ba zan iya chewa bana son kaba kuma bazan iya chewa yaya Aryan nake So ba, Ni ban ma sani ba shin yaya Aryan yana sona ko dai kawai a matsayin kanwa ya ɗaukeni ni yanzu ya zanyi da rayuwata wayyo Hiyana ta kizo ki che cheni awan nan bala'i daman kin saba taimako na, ya Allah ka kawo min mafita "Baby diyana tunanin me kuma ki ke yi? "Babu komai yaya Aiman " "ya zaki chemin babu komai bayan nayi magana har sau biyu baki jiba" "Babu komai wlh kawai kewar su hiyana nake ne shiyasa" "to ki dai na damuwa kinji? naji Abba yace jibi Aunty farida ta mai daki gida ai" "Da gaske yaya Aiman" "eh mana shiyasa ma ai zan koma ban damu ba dan nasan jibi kema zaki dawo gidan badan zaki dawo ba ai da nima bazan koma ba, yayi maganar dai dai lokachin da driver's ke parking na motochin a Parking space na Airport. Da sauri Aiman ya fito yana faɗin "my wife saura 5mnt jirgin mu ya ɗaga sai munyi waya, bai jira amsar taba ya wuche ya nufi motar Aunty farida dai dai lokacin itama ta fito daga chikin motar, sallama sukayi ya wuche ya nufi jirgi yana tafiya yana waigo diyana mamaki ne ya kamashi tunani ya shigayi "me yasa diyana bata fito daga chikin mota ta masa bye bye ba, ɗayan ɓangaren na zuchiyar sa yace "kila kunyar ka takeji ne Shiyasa kabari sai ka koma ka kirata awaya, sai kaji dalili, da wan nan tunanin ya shiga jirgin sai da Aunty farida taga tashin jirgin su san nan ta koma chikin mota A ɓangaren diyana kuwa tun da Yaya Aiman ya fita daga chikin motar take kuka hawaye sharɓe sharɓe, gaba ɗaya hawayen ya wanke mata fuska,surutu ta rinkayi shi dai driver yana jinta amma ko ɗago ido bai yi ya kalleta ba dan yana tsoron kallon nata saboda Aunty farida ta musu gargaɗi akan duk wanda aka kama yana kallon diyana zai karɓi hukunchi mai tsanani daga wajen mijin ta, hakan yasa gaba ɗaya masu aikin gidan suna tsoron idon su ta sauka a kan ta koda kuwa ta bayan tane. Key driver's ɗin sukawa motochin suka tayar suka nufi gida KANO kwanche yake saman katafaren gadon sa yana kallon sama yayi shiru kamar mai tunani hannun sa ya ɗago ya duba time a jikin dan ƙareriyar agogon gold dake manne a hannun sa, karfe 4:45pm mai da hannun nasa yayi gefe yana kwaɓe fuska karar wayar sa da ya jine alamar shigowar sako hakan ya sashi sa hannu yana lalubar wayar, chan daga ɗan gefensa ya jiyo wayar Ɗauko wa yayi ya kawota dai dai sai tin fuskar sa,tare da kunna hasken screen ɗin ganin number da diyana ta kirashi shekaran jiyane ya bayyana akan screen ɗin hakan ya sa shi saurin meƙewa zaune tare da chire password ɗin wayar hannun sa har rawa yake wajen shiga massage wow zafafan hotunan da Aunty farida ta ɗauki diyana ɗazun da zasu raka Aiman Airport ne aka turo masa sai dai an sanya wa hotunan backgrau an sanya wasu flower daga gefe gefe anyiwa hotunan kwalliya,ta yadda mutun ba zai gane a in da aka ɗauki hotunan ba zubur ya miƙe tsaye, tare da kurawa wayar ash eyes nashi ya kankame wayar sosai kamar wani yace zai kwache masa ita, daya bayan ɗaya yake kallon hotunan. ...nan take yaji jikin sa na rawa sai wani tsuma yake, ji yake kan sa ta masa nauyi gaskiya ina bukatar ganin matata a kusa dani dafe kan sa yayi ya koma ya zauna a gefen gadon a hankali ya fita daga wajen massage ɗin ya shiga contact ya fara kokarin kiran layin diyanar amma a kashe, wurgi yayi da wayar tasa saman sofa, da karfi ya fara magana "Wai wanene ya ke min wasa da hankali haka ne!? Abba da alama awan nan karon kashe ni kake son yi da kan ka, oh my god!! Kwan chiya yayi a saman gadon rabin jikin sa na sama kafafun sa kuma na kasa, haka yayi ta surutu har barchi yayi awon gaba dashi. Washe gari misalin karfe 5:5Am kamar dai kullun yauma lallaɓowa tayi ta fito daga part ɗin Ammi ta nufi ɗakin da yaya Ahmad ke kwanche, da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo kakar kullun yana kwanche saman gadon sa yau dai idon sa a lumshe kamar mai barchi Gefen gadon hiyana taje ta zauna a hankali tafaɗa karan to masa addu'oe tana tofa masa jin motsin mutun a kusa dashi ne yasa ya waro manya manyan fararen idon sa akan kyakkyawar fuskar sai shekin alwala fuskar nata yake "Yaya Ahmad ya jikin naka, abun mamaki sai taga ya girgiza mata kai alamar yana samun sauki, mikewa tayi tsaye da sauri tace "yaya Ahmad yanzu kana iya motsa jikin ka!? Hannun sa yaɗaga mata alamar ta gani yana iya motsa wasu daga chikin gaɓoɓin sa, murmushi tayi wadda yasa dimple nata ya lotsa tace "Alhadulillah kasan me yaya Ahmad? saura kwana ɗaya na gama haɗa maka ruwan addu'a ka kuma nasan kana sha In Sha Allah zaka samu sauki, amma yanzu in kawo maka wani abu ne? Ɗaga mata kai yayi san nan yamata nuni da hannun sa alamar ruwa yake son sha, da sauri ta fice daga ɗakin ta koma part ɗin Ammi ta ɗauko masa ruwan faro mai sanyi daga fridge ta fito ta nufi ɗakin. Tun daga nesa ta hango Bgs yana kokarin shiga ɗakin yaya Ahmad ɗin, ɓata fuska tayi alamar bata ji daɗi ba dan taso tabawa yaya Ahmad ruwan addu'ar nan ya sha zai tai maka masa, amma babu hali dan kuwa bata isa ta shiga ɗakin Bgs na chiki ba juyawa tayi jiki ba kwari ta koma part ɗin Ammi Ƙarfe 7 dai dai suka gama shirin zuwa school suka zauna a palon sama suna jiran yaya Khalid, sai ƙarfe 7:10 yaya Khalid ya shigo palon Ammi da Sallama ɗauke a bakin sa har suna haɗa baki wajen amsa masa Sallamar zama yayi saman sofa yana kallon su ɗaya bayan ɗaya chikin sanyin murya ya fara magana "Yau ba zuwa school domin Abba ya karɓa muku transfer later za'a Chanza muku makaranta Amma sai ranar Monday yanzu dai kuje ku chire uniform ɗin ku shirya muje muchi abinchi" to kawai su kache san nan suka wuche suka nufi ɗakin su, shi kuma ya miƙe ya fice daga palon ya nufi palon Abba dan zuwa yin breakfast Karfe 8:20 gaba ɗaya family Abba sun haɗu a palo dan yin breakfast ban da Aryan da Bgs, abin chi suke chikin nitsuwa da kwanchiyar hankali ɗan gyarar murya Abba yayi ya dubi Fahad da hiyana ya fara magana "kai Fahad je ka kuramin babban yayan ku, ke kuma hiyana je ki kiramin yaya Aryan kusan tare suka miƙe suka nufi waje hiyana ta nufi part ɗin yaya Aryan Fahad kuma ya nufi part ɗin Bgs. Da sallama Fahad ya shaga betroom nashi zaune ya same'sa saman sofa yana latse latse a laptop "yaya prince Abba na kiran ka" shiru Bgs yayi kamar bai ma san da shigowar mutun ɗakin ba aikin dake gaban sa kawai yake, zama kusa dashi Fahad yayi ya sake mai mai ta maganar "yaya prince Abba na kiran ka" nan ma shiru yayi kamar bai jiba Almost 10mnt Fahad na zaune yana jiran amsar Bgs har ya fidda rai da samun amsa yana kokarin miƙewa sai yaji Bgs yana faɗin "ae na Abban yake? nauyayyar ajiyar zuchiya Fahad ya sauke kafin yace "yana palon sa kuma ya che kayi sauri" shiru Bgs yayi bai sake magana ba, Fahad dai da yaga Bgs bai da niyar sake yin magana sai ya kama kan sa ya fice daga ɗakin dan in da sabo ya saba da rashin maganar Bgs Abangaren hiyana kuwa da sallama ta shiga part ɗin yaya Aryan babu kowa a palon kasa haurawa tayi palon sama nan ma babu kowa, kofar betroom nashi ta nufa a hankali ta tura kofar tare da yin sallama ta shiga, tsaye yake gaban mirrow yana gyaran gashin kansa, sanye yake chikin wando jeans fari da bakar t-shirt chikin sanyin murya tace "yaya Aryan Abba na kiran ka" a sukwane Aryan ya juyo dan jin irin voice na diyana ganin hiyana che yasa yace "jeki ina zuwa, da sauri hiyana ta juya ta fice daga ɗakin tana yabon irin kirkin yaya Aryan a zuchiyar ta. Shi kuma juyawa yayi ya chigaba da gyaran gashin sa yana tunanin diyanar sa Kusan tare Bgs da Aryan suka shigo palon taku suke da kagan su kaga jaruman sojoji Bgs na gaba Aryan na bin sa abaya, zulaihat dake zaune kusa da Aunty amarya ta zuba musu ido tunani ta shigayi "ashe ma hoton sa da na kalla ban ga komai ba, asai a fili yafi kyau wow gaskiya guy ɗin nan ya hadu iya haɗuwa ba karya, har naji na kara son shi ga wannan faffadar kirjin nashi zai yi daɗin kwan chiya wlh kai gaskiya ayi sauri a ɗaura mana Aure in ba haka ba zan kai masa kai na, dan ba zan iya hakuri ba. Tayi nisa chikin tunanin sai ji tayi Aunty amarya ta taɓa ta a ɗan firgiche ta ɗago ido tana kallon ta alama da ido Aunty amarya ta mata akan ta gaishe dasu Bgs, dawo da kallon ta kansu tayi chikin rawan kai ta yanga tace "hiii prince y kk tirkashi gaba ɗaya jamaa palon sai da suka ɗago suna kallon ta banda Aryan Bgs da kuma Fahad. Murmushi Yusuf yayi a zuchiyar'sa yace "tab aiko ga wadda zata bi sahun yar sarki Zaria, Khalid kuwa dariya ma taba shi amma sai ya danne dan yasan idan yayi dariya tofa tabbas Bgs zai iya ɓaɓɓalla yarinyar nan, Haidar Umar mamaki ne ya kama su, ko su dasu kannen sa basu taɓa che masa wani hii ba bare ita da basu ma san daga in da ta fitoba kwashe kwashen Aunty Amarya ta kwaso ta, Abba kam tunani yake gai suwar mutunci ma akayi wa Safras yau she yake amsawa bare wani hii lallai su hii anji jiki Shiru palon yayi kowa da abun da yake tunawa, hannu Zahra tasa ta ɗauki Cup ɗin ruwan dake kusa da Abba tana kokarin kawowa gaban ta kamar wadda aka bugewa hannu patal cup ɗin ya faɗi chikin plate ɗin abin chin zulaihat ruwan ya zube a chiki, chikin jin haushe da bachin rai abun da Bgs ya mata na rashin amsa hii ɗin ta da yayi ta miƙe ta zabgawa Zahra wani gigitachen mari, wani kara Zahra ta saki Bata gama sauke hannu ba Haidar da Umar suka miƙe a tare suka wanke mata fuska da wasu gigitachen maruka a lokachi guda ta gefen dukka kuma tun ta tana kokarin sakin kara, Fahad ma ya miƙe ya mata ɗaya tamkar da dubu ta gefen kunne, wadda yasa gaba ɗaya taji duniya ya tsaya Chak kunnen ta ya dai ma ji na wunchin gadi, almost 5mnt tana tsaye tama kasa sakin ihun dan da alama bata chikin hayyachi sai da ta kara wani 5mnt san nan ta samu damar sakin wani razanannen ihu mai firgitarwa, Afusache chikin tsawa Aryan yace "get out a ruɗe ta kama hanya fita sai ihu take kamar wata mahaukaciya Kuka Zahra take a hankali sai shessheƙa take ga shatin yatsun zulaihat kwanche akan kuma tun ta wajen yayi ja wur dashi gyaran murya Aryan yayi wadda yasa gaba ɗayan su ban da Bgs suka ɗago suna kallon sa,da hannu ya yiwa Zahra alama da tazo Miƙewa tayi daga kujerar ta ta nufi waje sa, batare da yayi Magana ba ya mata nuni da hannun akan ta zauna kan chinyar sa, zama tayi yasa hannu ya goge mata hawayen kasa kasa yace "ya isa haka kuka kinji Auta? Gyaɗa masa kai kawai tayi alamar eh, spoon ya ɗauka ya fara ɗeban abinchi daga chikin plate na Khalid yana bata a baki. Aunty amarya ji take kamar ta tashi ta shake Zahra dan haushi kwafa tayi a chikin ranta tana tunanin wani hukunchin ya kamata ta ɗauka akan yaran nan Khalid kam yama kasa magana saboda bakin chikin marin sis love ɗin sa da akayi ajiye spoon na shi yayi yana kallon yadda Zahra ke chin abinchin da Aryan ke bata Tunani Umar da Haidar suka shigayi daman yan uwan su suna son su haka dubi yadda yaya Aryan ke bawa Zahra abin chi a baki Alhadulillah Alhamdulliah Duk wan nan abun da ake Bgs ko ɗago ido bai yiba bare kasa ran zai yi magana. Haka zalika Fahad tun da ya mari zulaihat ya koma ya zauna ya chigaba da chin abin chinsa kawai mikewa Ammi tayi ta fara magana "me yasa zaku mata irin wan nan maruka hakan eh!? "Ammi to me Auta ta mata da zata mare ta haka chewar Umar, shi dai Fahad kawar da kai gefe yayi dan bai ma son haɗa ido da Ammi dan bai da niyar bata amsa sai wani furzar da iska mai zafi yake daga bakin sa, dawo da kallon ta Ammi tayi kan Bgs dake zaune yana kallon wayar sa "kai yanzu kana ganin yaran nan suka mari yar mutane bazaka hana suba Koh? Shiru ya ɗan yi na yan second ni kafin ya buɗe ɗan karamin bakin yace "ai dai dai sukayi Ammi shiyasa" "Dai dai sukayi ma zaka che ko? "Haba Aisha ya isa haka gaskiya ya faɗa miki ai dai dai sukayi mana da basu hukun tata bama to ni da kai na zan hukun tata Autan tawa guda za'a mara kuma a gaba na san nan batare da tayi laifin ko mai ba ai kam wane mutun, chewar Abba komawa Ammi tayi ta zauna tayi shiru tana tunani "nima har chikin raina naji wan nan mari da yarinyar nan tawa Zahra amma dai bai kamata su haɗu mata haka ba Abba ne ya katse mata tunanin da take yace "to na tara ku a nan ne inason yin magana daku...✍️✍️ 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *5,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) *Baby* By (Mhiz innocent) *💫STAR LADY💫*34 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai *Episode 3️⃣8️⃣* .......Jibi jumma'a ina son gaba ɗayan ku kusa kayan hausawa domin akoi taron da zaku rakani, a sukwane Bgs ya ɗago green eyes nashi yana kallon Abba "Abba nifa ban iya saka kayan hausawa ba" Chewar Fahad yayi maganar yana kwaɓe fuska "same here gaskiya Abba ka chanza dan ni ba zan iya sakawa ba, chewar Bgs, dogon numfashi yaya Aryan yaja kafin yace "Abba nima dai ba zan iya saka kayan hausawa nan ba gaskiya" chikin fushi Ammi tace "to sai kuma ku kayi rashin Sa'a iyayen ku hausa fulani ne" "Aisha kiyi shiru ki kyale ni dasu chewar Abba, yaya Khalid kam shiru yayi yana binsu da ido dan yama rasa me zai che ko shi ba iya saka kayan hausawa zai yiba amma tun da Abba ne yace abun da yake so ke nan tofa ya zama dole ayi hakan "Abba pls ka bari musaka kayan da muka saba tun da iya raka ka kawai zamuyi chewar Fahad dawo da kallon Abba yayi kan su Ammi chikin nitsuwa da girmama juna yace "Aisha kuje ku kyale mu zamuyi magana. Abba yache su Ammi su tafine ba dan komai ba sai dan yasan halin Ammi yanzu zata ɗau zafi tafara yiwa su Bgs faɗa kuma shi Abba baya son hakan lallaɓasu yake son yi yana son su saka kayan hausawa dan idan yace zai bisu ta karfi tofa abun ba zai musu daɗi ba zasu iya shirya masa wani kitimurmuran da zai hana su zuwa wajen taron dan haka gara ya bisu a hankali su rabu lfy Gaba ɗaya matan suka miƙe suka fice daga palon Aunty amarya sai chika take tana batsewa dan haushi dawo da kallon Abba yayi kan su Bgs ya fara magana "Wai me yasa duk abun da nake so baku son shine? Me yasa baku san sakani farin chiki ne? Yanzu fa chewa nayi kusaka kayan hausawa iya na rana ɗaya amma shine kuke tamin wani kame kame, idan ba kumin abun da nake soba waye zai min? Eh" shiru su kayi ba wanda ya tanka Abba chigaba da magana Abba yayi "wai ni wani laifi na muku ne? Da kuke min hakan, chikin jin tausayin Abba Khalid yace "Abba kayi hakuri zamu saka ina dai kayan hausawa kawai kake son ka gammu da shi? To zamu saka koda na shekara kace musa zamu sa bare kuma na kwana ɗaya" murmushi kaɗan Abba yayi kafin yace "to Allah ya muku albarka" Khalid da Yusuf ne kawai suka amsa da amin Miƙewa Abba yayi ya nufi hanyar betroom nashi yana faɗin "Khalid kai da Yusuf an jima kusa me ni a fada san nan akoi wani Babban likita da zai zo daga madina dan duba jikin Ahmad idan ya iso sai kuje Airport ku ɗauke sa ya kai karshen maganar tare da shigewa chikin betroom ɗin sa Miƙewa Bgs yayi yana hararan Khalid rai a bachin ya nufi waje chikin zuchiyar sa yana faɗin "kayan hausawa kuma Ni never Abba ni ba zan iya ba kai taron ma kwata kwata ba zan jeba gaskiya, da wan nan tunanin ya nufi part nashi "Aiman ya ka baro Aunty farida? Chewar Aryan yayi maganar yana miƙewa "suna lfy suna gai sheka wuche wa Aryan yayi ya nufi hanyar fita batare da ya sake chewa Aiman komai ba, Aryan na fita kiran diyana ya shigo wayar Aiman miƙewa yayi tare da picking call ɗin ya nufi waje yana faɗin "Hello daga ɗayan bangaren diyana tace "yaya Aiman dan Allah ka haɗani da yaya Aryan ɗin mana" "baby diyana yau ko sallama babu ke dai kawai a haɗaki da yaya Aryan to ma wai me zaki faɗawa yaya Aryan ɗin nan ne? "Babu komai yaya Aiman kawai zan gai da shi ne dan tun da nazo yanzu 3 weeks ke nan bamuyi Magana ba" "Ok karki damu yanzu zan haɗaku ɗan riƙe wayar yana magana yana tafiya part ɗin Aryan ya nufa suna hirar su, dai dai zai shiga part ɗin kiran Aunty amarya ya shigo wayar sa "baby diyana bari na ɗauki call ɗin Aunty Amarya kinji? Amma ba sai kin katse kiran ba, batare da ya jira amsar taba ya ɗaga kiran Aunty amarya ya sa diyana a hold Chikin sauri Aunty amarya tace "Aiman kazo yanzun nan ina jiran ka" "to daman ina son inzo nima dan akoi magana mai muhimmanci da nake son yi dake" "to kayi sauri" chikin sauri ya juya ya nufi part na Aunty amarya,tare da katse kiran Aunty amarya "my diyana ki bari zamuyi waya an jima yanzu Aunty amarya na kirana, ba tare da ya jira amsar diyana ɗin ba ya katse kiran dai dai lokacin ya shiga part ɗin Aunty amarya Da sallama ɗauke a bakin sa ya shiga palon babu kowa kai tsaye betroom ɗin ta ya nufa zaune take a bakin gadon sai wani ɓata rai take tana kwaɓe fuska saman manya manyan throw pillow dake tsakiyar ɗakin ya zauna tare da faɗin "barka da hutawa Aunty amarya" "batare da ta amsa ma saba tace "ina Aryan ɗin kuma!? "Yana part nashi, bai karisa rufe baki ba Aryan ya shigo bakin sa ɗauke da Sallama Zama yayi saman Throw pillow dake kusa da Aiman sai wani kwaɓe fuska yake shi ma, chike da izza da isa Aunty Amarya ta fara magana "wato ni ban isa da ku bako!? na ɗauko yarinyar mutane na kawota gidan nan kuna gani yan uwan ku suka chimata mutunci ko? To kusani ba zulaihat suka chiwa mutunchi ba ni suka chiwa mutunchi tun da ni na ɗauko ta, waje na tazo Ni wlh ban ma san wani irin mutuwar zuchiya ke gareku ba sai abun da yaya Aisha su kache zakuyi wato ku bazaku iya yin ra'ayin kan kuba ko? Shiru suka mata dukkan su biyu, shi kamma Aryan baya ma jin me take faɗe ya tafi duniyar tunanin diyanar sa "Au ina magana kunyi ban za dani ko, Mikewa Aiman yayi ya nufi hanyar fita, sai da ya kai bakin kofar fita san nan ya dakata ya juyo chikin jin haushi irin halin mahaifiyar tasu ya fara magana "Aunty amarya gaskiya abun da ki keyi bai dace ba bakya kaman ta adalci kwata kwata addinin Musulunci Addini ne mai sauki wadda ya bamu umarnin ko da iyayen kane kaga suke son kauche hanya to ka musu gyara ka tabbatar kayi iya kokarin ka wajen ganin sun dawo kan hanya, tun muna yara kike son dole dole sai kin chusa mana tsanar yan uwan mu, masu kau nar mu da zuchiya ɗaya yanzu ki faɗamin a nan me yaran Ammi suka taɓa mana na rashin mutunchi ko tozarci? da yasa kullun kike chewa basa son mu, Ni dai ina son yan uwana da zuchiya ɗaya kamar yadda suke sona kuma... Bai kai karshen maganar ba Aryan ya rufe masa yana girgiza masa kai alamar yayi shiru, rai a bache ya zame hannun Aryan daga kan bakin na sa ya juya ya fice daga ɗakin A hankali Yaya Aryan ya juyo da kallon sa kan Aunty Amarya wadda tayi mutuwar zaune "kiyi hakuri Aunty Amarya In Sha Allah zamu gyara, yana kai karshen maganar ya fice da sauri ya bar ɗakin dan bai son jin amsar da zata bashi yasan ba alkhairin zata faɗaba. Maiduguri Yau ta kama Alhamis, tun ƙarfe 7 diyana ta kammala shirin ta tsab na zuwa school ta fito ta nufi ɗakin junior, already abida mai kula dashi ta gama shir ya shi chikin uniform nashi, hannun sa diyana ta ja suka fito palon kasa nan suka sami dady'n junior da Aunty farida suna zaune saman table suna breakfast, ƙarisawa wajen su diyana tayi rike da hannun junior, kusa da Aunty farida diyana ta zauna shi kuma junior ya zauna kusa da dady'n sa, nan take lami mai aiki ta zuba musu abinchin chips ɗin A rish ne da soyayyen kwai sai tea mai kauri, a hankali diyana ta ɗauki spoon chikin yanga ta fara chin abinchin "My diyana idan kinje school yau ki musu sallama dan gobe zamu wuche Kano" Chewar Aunty farida da murna diyana tace "to Aunty farida, mamaki yadda diyana ta sauya dady'n junior yake, gaba ɗaya yanzu ta dawo mace mai Class ta dai na yawan magana, ko ka mata magana sai ta ga daman amsawa, ta dawo big girl gata daman da iya yanga da yauki ga ɗaukan wanka baa magana Karfe 7:30Am dai dai diyana ta miƙe ta rike hannun junior suka fice suna yiwa Aunty farida da daddy bye bye Idi driver na ganin su ya taso da sauri ya nufesu buɗe musu gidan baya na motar yayi suka shiga suka zauna, ya rufe motar ya buɗe gidan gaba ya zauna a mazaunin driver ya ta da motar, ya nufi bakin gate, da sauri baba mai gadi ya wangale musu katafaren gate ɗin da gudu idi driver ya dan na hanchin motar waje ya ɗau hanya YOLA Da gudu hasana matar yaya Bello ta fito daga ɗaki tana kwara amai gashi gidan babu kowa sai innar buba dake zaune a ɗaki kafa baya tafi Jin ana kakarin amai yasa Inna buba tayi kokari da kyar ta iya Mikewa tana dafa bango tana ɗingisa kafa har ta fito waje, da kyar ta iya kariso wa wajen da hasana ke duƙe tana kwara amai Sugunnawa inna tayi ta dafa bayan ta tana ta mata sannu, da kyar hasana ta samu amai ɗin ya tsaya miƙewa tayi ta taimaka wa Inna buba ma ta miƙe rike kafaɗa Innan buba hasana tayi ta taimaka mata ta mai data saman ta burman dake tsakar gidan a hankali ta zaunar da ita san nan ta koma ta ɗebo kasa ta zuba awajen amai ɗin ta kwashe da abun kwashe shara taje ta zubar a bayan gida ta dawo ta ɗebo ruwa ta wanke jikinta ta koma kusa da innar buba ta zauna Tana zama yaya Bello na shigowa da sallama ɗauke a bakinsa kusa da matar sa yaje ya zauna yana faɗin "ya jikin naki? Hasana zatayi magana Innar buba ta rigata da chewa "ai yanzu kam sai dai muche Allah ya raba lfy" "Inna ban gane me kike son ki cheba! Chewar yaya Bello yayi maganar yana kallon Inna "Hasana dai ciki ne da ita to idan ma baku gane ba" zubur yaya Bello ya miƙe yana faɗin "Alhadulillah Alhamdulliah dukawa yayi kasa yayi wa Allah sujudur shukur dan nuna tsan tsan godiyar ga mahalicin mu, sunkuyar da kai kasa hasana tayi tana murmushi a zuchiyar ta tana godewa Allah, yanzu tsawon shekara 6 da Auren su kenan bata taɓa koda ɓatan wata ba sai yanzu Allah ya bata. Aɓangaren Inna Habiba kuwa Zaune take a tsakar gida tana chin gwaza (makani) sosai take ɗura gwazan tun bata gama chinye na bakin taba take sake tura wani da alama sauri take zata wani wajen kuma da alama gwazan (makani) ya mata daɗi sauri sauri ta chinye tas san nan ta miƙe ta bar kwanon awajen ta rarumi summar mayafin ta dake makale a igiya ta yafa ta nufi waje Kai tsaye gidan bokan nata ta nufa dan yau ne adadin kwanakin da ya bata suka chika, kamar kullun yauma da baya baya ta shiga saman dutse da ya saba zama yauma a nan ta same sa, in da ta saba zama taje ta zauna tana faɗin "Sannu da hutawa ya Aiki" wani shu umin murmushi yayi kafin yace "barka da zuwa habiba ya naga kin zauna a nan mu shiga daga chiki mana" "eh zan shiga chiki amma ina son in ji ya aiki ya kammala ne? "me kike chi na baka na zubane habiba to yau dai aiki ya kammala kawai kijira kiji me zai biyo baya, dariya sosai inna tayi san nan ta miƙe ta shige wan nan waje da suke aikata masha an su. Sosai yau ma suka aikata masha an su inna bata koma gida ba sai bayan sallar issha sai murna da farinchiki take bokan ta ya gama mata aiki shike nan su diyana zasu haukache. KANO Yau ta kama juma'a ba ƙaramin fama Abba yasha ba kafin Bgs ya yarda zai sanya kayan hausawa, misali karfe 1:20 Abba ya fito harabar gidan yana jiran fitowar samarin nasa sutafi masallaci Haidar da Umar ne suka fara fitowa sanye cikin shadda blue ɗin kin have jumpa sun yi anko komai na jikin kayan nasu iri ɗaya har ɗin kin ba karamin kya kayan ya musuba kusa da Abba sukaje suka tsaya Khalid Aiman Yusuf tare suka fito a j toere suna sanye chikin wata dan kareriyar yadi mai kyau da tsada ash colour suma anko su kayi dukkan su ɗinkin have jumpa gefen Abba suma su kaje suka tsaya suna jiran fitowar su Bgs, jefi jefi suke ɗan hira a tsakanin su Almost 30mnt suna tsaye kafin nan sukaji takun sahun jaruman maza suna fitowa Subhanallah sarki ya tabbata ga Ubangiji da yayi wan nan halitta wow Bgs Aryan Fahad a tare suka jero sunyi ankon wata dan kareriyar farar shadda mai bala'i kyau da tsada ɗin kin full jumpa, kamar dan su akayi kayan mu samman Bgs ba karamin kyau kayan hausawa suka masaba shida Aryan sun tara gashin su sun ɗaure ta baya sun zuba jelar gashin ta baya su sai kyalli fuskar su take kayan ya zauna a jikin su sosai yadda kasan dan su akayi kayan, Duk wan nan haɗuwar da sukayi fuskar su babu alamar dariya a ɗaure take tam gaba ɗayan su kallo ɗaya zaka musu ka gane dole aka musu, suka sanya kayan ga Aryan nan tun ba aje ko ina ba yake ta faman haɗa zufa, Bgs kuwa sai wani jan kayan yake yana rabasu da jikin sa alamar suna takura mishi, shiko Fahad ya tattaro rigar ya dawo da ita kugunsa ta tashi daga full jumpa ta koma have jumpa, dariya abun ma yaso bawa Abba amma sai ya danne dan yasan idan ya musu dariya zasu che bazasu fita da kayan ba zasu koma su chire Su kansu sojojin nasu sai yabawa suke da irin kyan da kayan hausawa yayiwa Bgs da Aryan da Fahad a tare suka shiga mota Bgs da Aryan motar su ɗaya Khalid da Yusuf motar su ɗaya Haidar da Umar motar su ɗaya Fahad kuma ya shiga motan Abba, shiru Aiman ya tsaya yama kasa shiga motar ji yake kamar zai yi kuka idan ya tuna yau shi kaɗai zai shiga mota batare da Ahmad ba Fitowa Bgs yayi daga chikin tasu motar ya kama hannun Aiman ba tare da yayi magana ba ya turashi chikin motar su shima ya shiga shida Aryan suka saka Aiman a tsakiya ba karamin tausayi Aiman ya basu ba, shiru sukayi ba wanda yace da ɗan uwan sa kala Key driver's ɗin su kayiwa motochin suka tayar suka nufi gate, tun kafin su iso jibga jibgan sojojin dake tsaron gate ɗin gidan sun wangale musu, da gudu suka dan na hanchin motochin waje suka ɗauki hanyar Babban masallaci juma'a Karfe 2 dai dai hiyana ta fito daga part ɗin Ammi ta nufi ɗakin da yaya Ahmad ke kwanche hannun ta ɗauke da gorar ruwan addu'a da ta masa, yau tun safe take jin gaban ta na faduwa kamar wani abu zai faru dasu, sai hasbunalluhu wani mal wakil take ta nana tawa a zuchiyar ta A ɓangaren diyana kuwa sun gama shiri tsab sun nufi Airport ita da Aunty farida da junior dan zuwa kano sai murna diyana keyi yau zata ga yaya Aryan. Karfe 2:20 limamin babban masallacin juma'a ya miƙe ya fara sanar wa kamar haka A yaune dubbanni jama'a suka saidai ɗaurin Auren (Safras Abubakar Saraki tare da matar sa hiyana Ahmad) (Aryan Abubakar Saraki tare da matarsa diyana Ahmad) (Khalid Usman saraki tare da matarsa Fatima Zahra Abubakar Saraki) (Yusuf Abubakar Saraki tare da matarsa lamrat Ahmad) (Fahad Abubakar Saraki tare da matarsa Amrat Ahmad) a sukwane gaba ɗaya matasan Abba suka miƙe lokachi guda kamar abun haɗin baki, chikin tashin hankali Aiman ya dafe saitin zuchiyarsa murya na rawa ya fara magana "Abba karka min haka wlh ni nake son diyana ba Aryan ba tun lokacin da nafara ganin ta na kamu da matsanan chin Son ta ban samu daman faɗa mata ba sai shekaran jiya kuma wlh Abba diyana ni take so ba Aryan ba dani take soyay...bai karisa maganar ba ya yanke jiki ya faɗi kasa bai ko shura ba, a sukwane dukkan su sukayi kansa suna kiran sunan sa ban da Aryan da Bgs Aryan kam yama rasa me zai che ji yayi duniya na juya masa tunani ya shigayi anya zai iya hakura da diyana kuwa? kai gaskiya ba zan iya ba, Bgs kuwa yama rasa ta ina zai fara magana a kan abun da Abba ya masa ɗagowa Abba yayi zaiyi magana kenan sai yaji karar wayarsa daga aljihun sa Alama ya yiwa Aryan da ido akan yazo ya chiro wayar jiki ba kwari Aryan ya kara so yasa hannu ya chiro wayar Abba daga aljihun sa, ganin sunan my first born ne ya bayyana a kan screen ɗin wayar hakan yasa Aryan yin picking call ɗin da sauri tare da manna wayar a kunnen sa daga ɗayan ɓangaren Aunty farida tafara magana chikin tashin hankali "hello Abba na diyana ta ɓata wlh bamu gan taba nan na barta zaune da junior sai dai na dawo na samu junior da kuma mayafin ta da ɗan kwalin da jakar ta, Abbana da alama sache ta akayi wlh nashiga uku" chikin fushi da tsawa Aryan ya fara magana " Aunty farida daman yarinya nan tana wajen ki!? Daman ashe za'a iya haɗa baki dake a chutar dani!?why zakimun hakan!? Why!? "Aryan yanzu dai duk ba lokachin yin wan nan maganar bane kaji pls kusan abun yi da wuri idan ma sache ta akayi to kuyi sauri fara neman ta tun wayan da suka sache ta basu yi nisa ba" Chikin tsarkewar murya yace "yanzu dai kiyi sauri ki bar wajen ki ɗauki junior ku koma gida gani nan zuwa yana gama faɗin hakan batare da ya jira amsar taba ya katse wayar, sauri sauri ya chiro wayar sa daga aljihu ya fara kiran layin Shahram Bugu ɗaya Shahram ya ɗaga tare da faɗin" hello sir" "Shahram ku shirya min jirgi zuwa Maiduguri yanzun nan nan da 10mnt zan zo yana gama faɗin hakan ya katse kiran batare daya bi ta kan kowa ba ya fice daga masallaci, da alama ya manta dasu Abba yazo dan baya chikin hayyachinsa Har ya kai wajen moton chin su sai kuma yaji wayar Abba dake hannun sa tana ringing, tsaki yaja tare da miƙawa ɗaya daga chikin sojojin sa wayar akan ya kaiwa Abba ansar wayar sojan yayi da sauri ya nufi chikin masallaci shi kuma Aryan ya shige chikin mota tare da bawa driven sojan umarni akan sutafi batare da bata lokachi ba sojan ya tada motar da gudu suka bar masallaci Abangaren sojan kuwa yana shigowa chikin masallaci ya miƙawa Yusuf dake tsaye ta bakin kofa wayan Abba dake ta ringing tana neman ɗauki, ansar wayar Yusuf yayi ganin sunan Ammi ne yasa yayi saurin daga kiran chikin ruɗu da tashin hankali Ammi tafara magana "ranka ya dade kuyi sauri kuzo Allah yayiwa lamrat rasuwa, ai Yusuf bai san lokacin da yasaki wayar Abba ta faɗi kasa ba, a sukwane ya juya ya fice daga masallaci. Ɗagowa Abba yayi yana kallon Bgs dake tsaye yama kasa magana mamaki ne ya kama Abba wai yau ɗaya daga chikin ƴaƴan sa ne ya suma amma Safras yake tsaye haka kamar ma bai san ana yi ba lallai yau da alama ran maza ya ɓachi sosai, chikin sanyin murya Abba yace "Safras kazo ka ɗauki Aiman ka kaimin shi mota mu wuche asibiti ko kamar daman jira Bgs yake amasa magana Chikin fitar hayyaci da karfi yace "No Abba No me yasa zakamin haka kasan duk duniya ba wan da na tsani gani kamar yarinyar nan ni kwata kwata ma banson Auren ban son ganin mace kusa dani suna da rauni Abba wlh ka chucheni ka gama dani Ni ba zan zauna da itaba gaskiya dan haka na sak...✍️ To masu karatu nan na kawo ƙarshen book 1 masu son chigaba da karanta littafin duk karfin izzata Naira 300 kacal 👌 kuyi payment ta wan nan account din 3167987863 first bank Musa fatima zahra sai ki turo receipt ta wan nan number 09162620621 har kullun takuce Princess teema Star Lady more love Akoi fa chakwakiya shin wanene zai hakura ya barwa ɗan uwan sa diyana? Yaya Bgs zai karke da Abba akan hiyana? Shin inama diyana take waye ya sache ta? Me ya samu lamrat? Yaya ma komar Ahmad da hiyana? Yaya Fahad zai yi da Auren Amrat? Duk wan nan amsoshin suna Book 2 sai mun haɗu karku bari abaku lbr yanzu asalin wasan zai fara 💖NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *5,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) *Baby* By (Mhiz innocent) *💫STAR LADY💫* 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 1* Ni gaskiya Abba na sak.. bai kai ga karisa maganar ba Abba ya daka masa tsawa chikin fushi da bachin rai ya fara magana "wlh Safras ko bayan rai na kasaki hiyana ban yafe maka ba itace zaɓin da na maka itace nake son gani a matsayin matar ka, ni ko kishiya ban yar da ka mata ba. Dafe kai Bgs yayi da karfi ya damki lips nasa na kasa da hakoran sa ya datse da karfi kan kache me jini ya fara zuba gaba ɗaya ya fasa lallausan lips nashi hannu biyu yasa ya samki kansa wani irin gigitachen kara ya saki kafi Su Abba su farga ya zube kasa wanwar ko motsi bayayi da alama ya suma, da gudu rundunar jibga jibgan sojojin sa su kayo kansa shi kanshi Abba ya tsorata da ganin halinda Bgs ɗin ya shiga na dama ya fara yi a zuchiyar sa "me yasa ma tun farko na haɗa Aure nan yanzu gashi abun yana son yafi karfi ina da tabbacin wlh hiyana zata sha wahala san nan mawuyacin abu ne Safras yaso ta, innalillahi wa inna ilaihir rajiun ba zan iya barinka ka saki hiyana ba domin idan nayi hakan na chutar da ita idan kuma na barka da ita tofa idan abu yazo da karar kwana zaka iya kasheta, ya Allah ka kawomin mafita Allah ka taimake ni ka kawomin ɗauki amma nayi nadama gaskiya kuma bayi kuskure Sojoji uku ne suka ɗauki Bgs suka kai shi mota, san nan suka dawo suka ɗauki Aiman shima suka kai shi mota, fitowa Abba dasu Khalid sukayi kowa ya koma chikin motar da yazo da gudu motochin suka fita Masallaci a jere, kai tsaye gida suka nufa tun daga nesa suke ta faman danna horn chikin sauri jibga jibgan sojojin masu tsaron gate ɗin suka wangale musu, kutsa motochin chikin gida sukayi kai tsaye parking space suka nufa, suna kashe motochin wasu jibga jibgan sojoji masu jini a jiki ƙo sassu masu ji da lfy, suka kariso wajen su biyu suka ɗauki Bgs zuwa babban palon Abba wasu sojoji biyu suka ɗauki Aiman shima sukayi chikin palon Abba, nan take Abba yayi kiran gaggawa akan gaba ɗaya family su hallara a Palo sai lokachin Abba ya lura da Aryan da Yusuf basa nan da mamaki Abba yace "ina Aryan da Yusuf Chikin sanyin murya Ammi tace "Yusuf dai yana ɗaki tare da lamrat shi kuma Aryan ban san ina yake ba" chikin faɗa Abba ya fara magana "me Yusuf kuma yake wajen lamrat yanzu duk tashin hankali da muke chiki bai isa yasa ya tsaya kusa damu ba" "a'a ranka ya dade lamrat fa Allah ya mata rasuwane"chewar Ammi, a razane Abba ya ɗago tare da faɗin"what!? Me ya samu lamrat ɗin daman bata da lfy ne!? "Aa lfy ta kalau tana tsaye kawai ta yanke jiki ta faɗi "subhanallah kai Umar jeka kira Yusuf ɗin kace ya tawo da lamrat, kai kuma Khalid kiramin layin Aryan muji ai na shi kuma ya tafi" da sauri Umar ya juya ya fita shi kuma yaya Khalid ya chiro wayar sa ya fara ne man layin Aryan. Dogon salati Khalid yaja lokachin da ya kammala waya da Aryan gaba ɗaya mutanen palon suka ɗago suna kallon sa "menene ya faru kuma Khalid!? Chewar Abba "Abba diyana ce aka sace yanzu haka Aryan ya tafi Maiduguri gaba ɗaya jama'ar palon suka ɗau salati har da Aunty amaryan Wani razanannen Ihu hiyana ta saki wadda yasa Bgs farfaɗo daga sumar da yayi yanke jiki tayi ta faɗi kasa sumammi ya, da sauri su Ammi su kayi kan ta suna kiran sunan ta chikin tashin hankali "hiyana!!! Hiyana!!! Amma ina shiru ko motsi batayi Chikin tsawa Bgs yace "kai dalla kuma mutane shiru Allah yasa ta mutuma kowa ya hu..bai karisa maganar ba green eyes nashi ya sauka chikin idon Abba dake aiko masa da sakon harara miƙewa yayi a fusache ya nufi hanyar fita, kamar daga sama yaji yo muryan Aiman yana sambatu da alama ya farfaɗo juyowa Bgs yayi chikin takun sa irin na jaruman maza ya nufi kujerar da Aiman ke kwanche sai faman sambatu yake "Abba kada kamin haka wlh ba zan iya jure wa ba ba zan iya hakura da diyana ba zafi zuciya ta kemin pls Abba ka tausaya min mutuwa zanyi dai dai lokacin Yusuf ya shigo ɗauke da gawar lamrat idon sa yayi jawur sosai kamar wuta gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun miƙe sai wani huchi yake kallo ɗaya zaka masa kasan yana chikin matsanancin bachin rai da tashin hankali "Kai Aiman kamin shiru wlh ko na tsine maka dan tsabar rashin zuchiya yarinyar nan zakache kana so" chewar Aunty amarya tayi magana chike da bachin rai da bakin chiki, dafe sai tin kirjin sa Aiman yayi yana juyi kamar zai mutu Nan take Bgs yaji zuchiyar na masa zafi chike da ɓachin rai ya ɗago green eyes nashi ya sauke su kan Aunty amarya chikin tsawa da ɗaga murya ya fara magana "wlh idan kika sake magana a palon nan babu abun da zai hana ni kakkarya ki, kashe shi kike son yine yaji da wanne yaji da raɗaɗin chiwon da yakeji ne ko kuma yaji da bala'i in ki!? Shiru Aunty Amarya tayi tana zare ido dan tasan hali Bgs tsab zai iya aikata abun da yace, Ba karamin daɗin abun da Bgs yayiwa Aunty amarya Abba yaji ba duk da tashin hankali da yake chiki sai da yaɗan yi d Murmushin jin daɗi "Yusuf Ai lamrat bata mutuba tashin hankali ne ya hana ka kane hakan baga hannun ta na motsi ba" chewar Khalid dake tsaye ta bakin kofar shigowa, a sukwane, Yusuf ya kai kallonsa kan hannun lamrat dake ɗan motsi chikin sauri yace "haidar bani ruwa, kasa kasa Bgs yace "karka zuba mata ruwa ka kyaleta ta farka da kanta, ba karamin daɗi Abba yaji ba da alama Bgs ya fara saukowa Da gudu Umar ya dawo chikin palon chikin ihu yake faɗin "Abba Allah yayiwa yaya Ahmad chikawa yaya Ahmad ya rasu yanzu shigana ɗaki na samesa ya rasu wani gigitachen tsawa Bgs ya dakawa Umar "akoi wanda ya tambaye kane!!? Yana maganar yana kallon Aiman dake kwache, wani irin juyi Aiman yayi ya kankame kirjinsa da sauri sauri numfashi sa ke fita sai murkusoso yake yana juyi chikin rawar murya da kyar maganar sa ke fita yace "Ahmad ya rasu wayyo Allah wani miƙa yayi nan take hannun sa suka juya da gudu Abba ya dawo kusa da shi yasa hannu ya danne kirjinsa ya riƙesa da kyau yasa ɗayan hannun Sa ya kamo kumatun Aiman ɗin ya fara karanto masa kalmar shahada sosai Abba ya sake danne kirjin Aiman ɗin da karfi dan yana son Aiman ya karɓi kalmar shahada, duk dauriya irin na Khalid sai da yayi kwalla da kyar Aiman ya fara karɓan kalmar shahada da Abba ke ta mai mai ta masa, bai kai ga karisawa ba rai yayi halinsa, chikin karyewan zuchiya Abba ya saki kumatun Aiman tare da zame hannun sa daga kan kirjin Aiman ɗin yayi baya baya ya koma ya zauna a gefe duk kokarin da Abba yayi ya danne hawaye sa amma abun ya chi tura nan take kwalla ya fara bin kumatun sa wani na bin wani, gaba ɗaya mutanen palon kuka suke ban da Bgs wadda idon sa suka sauya sukayi jaa sosai kamar wuta ya sunkuyar da kai kasa yana kukan zuchi Mutuwar yara biyu lokachi guda wannan azaba dayawa take wai yau me ya shiga gida na ne Alhadulillah Allah na godema chewar Abba Khalid Yusuf duk kwalla suke sun kasa magana, sunkuyar da kai kasa Fahad yayi saboda kwallan da ya chika masa idon, bakajin sautin komai a palon sai sautin kuka da shessheƙa Abu ɗaya Bgs yake tunawa shine Aryan, yaya Aryan zai ji lokachin da ya samu labarin rasuwar ɗan biyun sa da kuma Ahmad tabbas Aryan zai shiga tashin hankali mara misaltuwa. Kutashi kuje ku shirya asamu a musu sutura mu kaisu gidan su na gaskiya, chewar Abba yayi maganar yana goge kwalla tun Abba bai gama rufe baki ba Bgs ya miƙe chikin sauri ya fice daga palon ya nufi part nashi chikin rawar murya Khalid yace "Abba bazan iya zuwa ba bazan iya ganin yadda za'a saka Ahmad da Aiman a chikin kabari ba, bani da wan nan jaruntar ɗago green eyes na shi Yusuf yayi zai yi magana kenan sukaji sallama daga bakin kofar shigowa palon Nan take kowa ya daka ta da kukan da yake aruɗe suka kai kallon su bakin kofar shigowa kasan chewar sunji irin voice na Ahmad ne, zubur Abba ya miƙe chikin zafin nama Yusuf ya kwantar ta lamrat a kasan kapet ɗin shima ya miƙe, muryan sa har kerma take wajen furta Ahmad daman baka mutu ba!? Murmushi yaya Ahmad yayi tare da ƙarisowa chikin palon yace "ban mutuba Yaya Yusuf ina raye Allah ya raya ni kuma ya tai makeni sana diyyar hiyana, gaba ɗaya jama'ar palon suka zubawa Ahmad ido suna juran karin bayani, nan ya fara basu lbr yadda hiyana ta taimaka masa har izuwa yau da ta bashi ruwan addu'a ya sha bayan na sha ruwan adduar da ta bani ɗazun ne sai naji gaba ɗaya jijiyoyina sun rike basa motsi nan take naji numfashi na ya ɗauke daga nan kuma ban sake sanin komai ba sai yanzu nan dana farka naji ni garau kamar ban taɓa chiwoba. Alhamdulliah Alhamdulliah kawai mutanen dake chikin palon ke furtawa chikin sanyin murya Abba ya fara magana "yanzu mace mai irin wan nan halinne Safras zai che baya so lallai kuwa da ɗazun ka saki hiyana da ka tapka babban kuskure arayuwar ka" "Abba me kake shirin faɗane wache hiyanar kuma ba dai hiyana da tamin addua ba Abba nifa yanzu ma da kaga nazo palon nan, nazo sanar da kai chewar ina son hiyana ne ina son ta kuma zan Aure ta, tirkashi chike da tashin hankali Khalid ya fara magana "Ahmad sai dai kayi hakuri domin hiyana dai matar Bgs che yanzu, kai in ta kai che maka gaba ɗayan mu yau Aka ɗaura auren mu, chikin tashin hankali Ahmad yace "yanzu shike nan hiyana tayi Aure innalillahi wa inna ilaihir rajiun hasbunalluhu wani mal wakil, shikenan ba komai nasan haka Allah yaso wai ina Aiman da Aryan da Bgs ne? A sukwane Abba ya ɗago yayi saurin chewa Aiman baya nan yana Maiduguri wajen Aunty farida, juyawa Ahmad yayi yanufi hanyar fita yana faɗin zuwa Maiduguri ya kamani a yanzu nan kenan dan ina matikar son naga ɗan uwana kuma shima nasan yayi kewana sosai zai ji daɗi sosai idan ya ganni yana kai karshen maganar ya fice daga palon ba tare da ya lura da yanayin fuskokin su Ammi ba Allah ma yasa Aiman na kwanche a kujerar bayan ne shiyasa Ahmad ɗin bai ganshiba, dafe kai kawai Abba yayi yana addu'ar Allah ya kawo masu mafita dago ido yayi chikin bada umar ya fara "Kar wanda ya kuskura ya sanar da Ahmad rasuwar Aiman yanzu ku kyalesa ya tafi Maiduguri dan musamu muyi jana izar Aiman ɗin, idan ɗaya daga cikin ku yayi kuskuren sanar dashi yanzu tofa za'ayi gawa biyu kunga yanzu ya tashi daga chiwo dan haka ku kyalesa, Abba ya karisa maganar dai dai lokacin da hiyana ta farfaɗo Sambatu ta fara yi tana faɗin "wayyo Allah na lamrat ta mutu diyana ta ɓata na shiga uku na dan Allah wadda ya sace diyana ya dawo da ita ya ɗauke ni ko kashe ni ma yake son yi ya kasheni ni dai ya dawomin da yar uwa, wayyo Bappa na Inna ta" gaba ɗaya palon ba wanda bai tau sayawa hiyana ba harta Aunty Amarya wadda yanzu mutuwar Aiman yasa tafara na damar rayuwar ta da abun da tayi miƙewa Abba yayi ya koma kusa da ita hannun ta ya kamo chikin nashi murya kasa kasa ya fara magana "hiyana kiyi hakuri kinji jarabawa che Allah ya jarabce mu gaba ɗayan mu kiyi kokarin muchi jaraban nan kinji? Kuma ita lamrat bata rasuba doguwar suma tayi zata farfaɗo nan ba da jimawa ba, diyana kuma zamu gano ta kinji ko? Jin abun da Abba yace yasa hiyana miƙewa zaune da sauri tana faɗin "yanzu lamrat na raye wayyo Allah Alhadulillah Alhamdulliah Allah na godemaka, shiru Abba yayi yana kallon ta tunani yake ya wan nan marainiyar Allah zataji idan ta samu lbr yanzu matar Safra che ita mutumin da ya nuna mata tsantsar tsana da kiyayya agaban idon ta, gakiya nayi na damar haɗa wan nan Aure dan nasan mawuyachin Abune Safras yaso yarinyar nan tun da ya furta da bakin sa ya tsaneta gaskiya nayi ganganchin sauri haɗa Auren nan. To masu karatu bari mu leko yaya Aryan kuma muga wani wai nar yake toyawa tun da munji yadda Aunty amarya tafara karɓan hukunchi abubuwar da ta aikata hakkin mutane ya fara bibiyan ta Maiduguri Gaba ɗaya chikin birni da kauye Aryan ya baza sojojin sa ta ko ina an rufe hanyar shige da fice duk in da yake tsammanin zai ga diyana awajen an duba babu ita babu lbr, yashiga tashin hankali mara misaltuwa yama rasa ina zai sanya kanshi bayaji baya gani haka ya baza sojoji ta ko ina anyi sanarwar a gidan redio jaridu gidan Tv amma shiru babu diyana ba lbr Aryan kamar zai zauche wani azaba da raɗaɗi yakeji a zuchiyar sa sai jin faɗuwar gaba yake time to time kuma yana yawan jin voice na Aiman a kunnen sa yana faɗin "ɗan uwana ina kaunar ka ina matikar son ganin farinchi kin ka gaba ɗaya Aryan ya rasa meke damun kwakwalwa sa da take ta tariyo masa voice ɗin Aiman To masu karatu dan Allah kumin afuwa wlh ina hanyane shiyasa kuma bani da charji amma idan na isa gida na samu charji to gobe zaku sammu sakon zafafan page har 2 yanzu dai ayi kuskuren baki da wan nan ina ganin addu'oe ku ina godiya NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *5,YA FITA ZAKKA* by(mum Sayyid) *Baby* By (Mhiz innocent) *💫STAR LADY💫*2 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 2* ......sosai Aunty amarya take kuka kamar ran ta zai fita sai rarrashin ta Ammi da Ummi suke chikin nitsuwa Abba ya fara magana "ku tashi muyi musamu mu kai Aiman ma kon chinsa, ku kuma Aisha ku tashi ku tafi kowa tayi part nata, kukan ya isa yanzu ba abun da Aiman ke bukata face Addu'a, kuma ina son sanar daku chewa ban yar ku sanar dasu farida yanzu ba ku bari sai bayan kwana biyu domin idan kuka sanar dasu yanzu tofa dole Aryan da Ahmad zasu samu lbr kuma kunsan me zai biyo baya idan suka sani a yanzu, yana kai karshen maganar ya miƙe ya fiche daga ɗakin miƙewa su Ammi ma sukayi gaba ɗaya suka fice sai kuka Aunty amarya take kamar ranta zai fita. After 8 days da rasuwar Aiman, gaba ɗaya family sun haɗu a palo Abba, harda su Aunty mardiya Su Aunty farida gaba ɗaya family Abba sun haɗu A nitse Abba ya fara magana "Duk kan ku ina mai baku hakuri da rashin da mu kayi san nan ina rokon Allah da ya baku hakuri da juria rashin ɗan uwan ku, a tare suka haɗa baki wajen chewa Amin, sun kuyan da kai kasa Aryan yayi sai furzar da iska mai zafi yake daga bakinsa chigaba da magana Abba yayi "Safras Khalid Fahad Yusuf Aryan duk da chewa kai Aryan matar taka bata nan Amma In Sha Allah zamu gano ta, to ga amanar ƴaƴana nan na baku ku kulamin dasu idan ni bana ganin ku to kusani Allah na ganin ku musamma Safras Aryan Yusuf Fahad kusani marayu kuka Aura idan kuka chutar dasu wlh Allah ba zai kyale kuba. Chikin rashin fahimtar Aunty amarya tace ranka ya dade ban gane me kake son kace ba wai wasu ya'yan naka kake maga kuma amanar wasu ƴaƴan ka basu? Dawo da kallon Abba yayi kansu ya chigaba da magana "Kamar yadda kuka ji na faɗa hakane gaba ɗaya yaran nan na musu Aure nan dai Abba ya basu labarin yadda ya haɗa Auren nasu da kowa da matar sa, chike da tashin hankali da ruɗu hiyana ta ɓoye fuskantar a chikin chinyoyin ta saboda wani kukan bakinchiki da yazo mata shike nan na shiga uku na yaya prince ne mijina wayyo Allah ni nasan rayuwata tazo karshe kenan. Chikin ɓachin rai Aunty amarya ta fara magana "wlh ban yar da ba tayaya za'ayi a haɗa ɗana da wanchan kazamar yar kauyen, dawo da kallon ta tayi kan Aryan dake zaune ya sunkuyar da kansa kasa yana kukan zuchi dan tun lokacin da ya samu labarin rasuwar Aiman kullun chikin kukan zuchi yake ya koma shiru baya magana bayama fitowa waje kullun yana kwanche a ɗaki "Kai Aryan idan har na isa da kai to ka saki yarinyar nan yanzu dan ni bazan haɗa zuri'a da masu kiwon shanu ba, chikin jin haushi Aunty Maryam tace "haba Aunty amarya dan Allah ki kyale yaya Aryan yaji da abun da yake ji mana" "zaki min shiru ne ko sai na zabga miki mari wlh yau idan kunga Aryan bai saki diyana ba tofa mutuwa nayi tana magana tana huchi kamar wata zakanya "Ba yau ba yanzu zan rubuta wasiya idan kika kuskura koda mutuwa nayi ki ka sanya Aryan ya rabu da matar sa tofa sai kin fuskanchi hukunchi mai tsanani gaske" chewar Abba Chike da izza Aunty amarya tace "wlh babu wan da ya isa yasa na bar ɗana ya zauna da wan chan kazamar yarinyar, rai a matukar ɓache Bgs ya miƙe tare da miƙar da Aryan ya riko kafaɗar sa suka nufi waje tun lokachin da Aryan yasan Aiman ya rasu kullun yake chikin rashin lfy bai da wani kuzari sai yawan tunani Miƙewa Aunty farida tayi tare da faɗin "ku tashi mutafi tayi magana tana kallon su hiyana, a tare suka miƙe gaba ɗayan su har da su Aunty Maryam suka nufi waje. Palon ya rage daga Abba Ammi Ummi sai Aunty Amarya, shiru sukayi suna jin yadda Aunty amarya ke surfa ruwan bala'i dole sai Aryan ya saki diyana,Abba batare da yayi Magana ba yasa hannu a aljihun sa ya chiro wayar sa, ya shiga contact ya fara kiran wata number wadda akayi saving da My Brother. Kira ɗaya a ka ɗaga sanya wayan a hand-free Abba yayi chikin girmamawa ya fara magana "Assalamu alaikum, daga ɗayan ɓangaren aka amsa da wa'alaikumus salam jin muryan wadda ya amsa Sallamar yasa Aunty amarya tayi sauri kwache wayar a hannun Abba ta katse kiran tana faɗin "dan girman Allah kayi hakuri karka sanar wa yaya wlh in dai Aryan ne na barshi yaje ya chigaba da zama da matar sa har abada Allah ya basu zaman lfy Allah yasa a gane ta" tana kai karshen maganar ta miƙe tare da ajiyewa Abba wayar sa a gefen sa ta nufi waje da sauri tana faɗin Allah na tuba kayafi min, duk bachin rai da raɗaɗin rasuwar Aiman dake damun Abba hakan bai hanashi yin ɗan murmushi ba dawo da kallon sa yayi kan Ammi da Ummi ya fara magana "Aisha kije ki sanar wa farida nache ta shirya hiyana ta mata duk abun da ya dache ta kai ta part ɗin mijinta, ita kuma salma ta shirya Zahra itama ta kai ta part na mijinta, ke kuma hauwa'u ki sanar da mardiya akan ta shirya lamrat da amrat suma ta kai su part na mazajen su, suyi sauri yana kai karshen maganar ya miƙe ya nufi betroom nashi. Kallon Ummi Ammi tayi chikin fargaba da tsoro abun da zai biyo baya tace "ki tashi muje mu isar da sakon ko? "To kawai Ummi tache a tare suka miƙe suka bar palon After some hours Aunty farida da Hiyana ne zaune a bakin gadon a ɗakin su hiyana Aunty farida ta tsara mata make up sosai hiyana tayi kyau sosai kamar ka sache ta ka gudu da ita, sanye take chikin wata danƙareriyar lace pink colour ta yafa mayafi fari a kanta, chikin nitsuwa Aunty farida ta fata magana "My Hiyana na san baki son Yaya prince Amma kiyi hakuri wan nan itache kaddarar ki kuma kisani hakan kamar jarabawa che Allah ya jarab cheki to kiyi kokari ki chinye jarabawar ki, kuma awan nan karon mu zaki tai makawa kinji ko? ina mai rokonki da ki daure nasan kina da hakuri sosai kuma nasan zaki iya to ki kara hakuri nasan zaki sha wahala zama da yaya prince amma ki daure In Sha Allah zamuyi nasara a kanshi kinji ko? kuma In Sha Allah kema zaki fara son shi yanzu zan faɗa miki ta yadda zamu fara yakar sa abu na farko duk da nasan baya san ganin mace a kusa da shi amma ya zama dole kirin ƙa kasanche kusa dashi koda kuwa baya so Abu na biyu ki dai na saka hijabin da kike sawa ki koma saka kananan kaya idan kin san yana gida, na uku zan roki maki alfarma a wajensa ko da yake ma koban roke saba nasan Abba zai che ke zaki rinƙa kai masa abinchi, kinga a nan ma zamu iya yin nasara, san nan idan ya dawo daga wajen aiki kiyi kokari ki saba masa da chire masa takalmi da socks da kan ki, nasan zaki sha wahalan hakan Kuma nasan zai iya chewa baya so to amma ko yache hakan karki dai na kirin ka yimasa kinji koh? Kuka Hiyana take sosai kamar ranta zai fita rungumota Aunty farida tayi sosai tana bubbuga bayan ta tana bata hakuri awan nan yanayi Ammi ta shigo ta samesu "feeda Abban ku fa yace kiyi sauri ki kai Hiyana part na mijinta tun ɗazun fa su salma suka kai su Zahra" "to kawai Aunty farida tace tare da miƙewa ta kamo hannun Hiyana suka sufi wajen Wani hawayen farinchiki Ammi taji ya zo mata burinta ya chika hiyana ta zama matar ɗan ta, sai dai awani ɓangare na zuchiyar ta kuma tana tausayawa hiyana sosai dan tasan Hiyana ba karamin wahala zata sha a wajen Bgs ba amma ta ɗauki kudirin taya hiyana yaki ta kowani hali Maiduguri ɗankareriyar mota kirar marcedes Benz che ta shararo a guje gudu mai motar yake sosai kamar zai tashi sama,ji kake kiiiiiii mai motar ya kwashe wata mahaukaciyar yarinya da ta zo tsallaka titi, wata mahaukachiyar birki yaja chikin sauri ya buɗe kofar motar ya fito kyakkyawa ne sosai fari tas dashi, chike da tashin hankali ya nufi inda yarinyar ke kwanche a saman titi ko motsi batayi kamar ta mutu ga jikin ta duk jini kanta ya fashe sosai, wani dogon salati yayi kafin ya karisa in da take juyawa yayi gabas da yamma babu kowa a kan hanyar, dawo da kallon sa yayi kan yarinyar, zuba mata manya manyan fararen idon sa yayi yana kallonta, gani yayi hannunta ya ɗan motsa alamar bata mutuba chikin sauri ya duka ya ɗauke ta ya nufi mota da ita gidan baya ya buɗe ya kwantar da ita ya rufe kofar ya buɗe gidan gaba ya shiga da sauri ya kunna motar yaja ta da gudu ya nufi asibiti da ita Yana yin parking a chikin asibitin ya fito ya ɗauke ta chak ya nufi chikin asibitin da ita, kai tsaye office na Babban Dr ya nufa, batare da yayi Sallama ba dan tsabar ruɗewa shiga office ɗin yayi kai tsaye, Dr na zaune yaga an shigo masa office chikin sauri ya miƙe yana faɗin "Ahzan lfy!? subhanallah wan nan fa!? Yayi maganar yana nuna yarinyar da Ahzan ɗin ke ɗauke da ita chike da tashin hankali Ahzan yace " Dr walid ka taimake ni wlh yanzu shigowata garin nan ke nan ina sauri na karisa gida na buge yarinyar nan Hannu Dr walid yasa yana masa nuni da gadon dake chikin office ɗin yana faɗin "ka kwantar da ita tun da Allah yasa kai ma babban police ne yanzu zamu fara dubata, Ahzan bai jira Dr walid ya karisa maganar ba ya nufi gadon da sauri ya kwantar da yarinyar, chikin sauri Dr walid ya fara shirya kayan aiki Fitowa waje Ahzan yayi ya zauna saman wata kujera tare da chiro wayar sa daga aljihu kira ya danna tare da manna wayar a kunnen sa, kira ɗaya akayi picking, chikin rawar murya Ahzan ya fara magana "eh dady na shigo amma fa akoi matsala" chikin tsorata dady yace "wani matsala kuma Ahzan? "Accident na samu na buge wata mahaukachiyar yarinya che yanzu haka muna asibiti" "subhanallah ka turomin address ɗin Asibitin da kuke ganin nan zuwa" to kawai Ahzan yace tare da katse kiran ya shiga massage turawa dady address din asibitin yayi san nan ya mai da wayar aljihun sa ya dafe kan sa da hannu biyu.... Dan girman Allah kumin afuwa jiya nache zanmuku page 2 to ina baku hakuri da rashin chika alkawari da nayi wlh ban samu charji bane sai wuraren 4 shiyasa amma In Sha Allah zuwa gobe zakuga sako masu zafi amin afuwa NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *💫STAR LADY💫*3 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 3* Da sallama ɗauke a bakin ta Aunty farida ta shigo chikin palon Bgs rike da hannun Hiyana daketa faman sharara kuka dan ita gani take shike nan kwanan ta ya kare, kai tsaye betroom nashi suka nufa ita kanta Aunty farida fargaban shigar betroom ɗin take Zaune yake a bakin katafaren gadon sa sanye da jallabiya baka ya dafe kansa da hannu biyu yana kallon kasa da alama wani tunani yake, jin Sallamar Aunty farida che ya sa ya ɗan ɗago kai kaɗan, batare da ya kalli in da suke ba kasa kasa ya Amsa sallamar, ƙarisowa chikin ɗakin sukayi jin shesshekar kuka yasa ya ɗago idon sa kallo ɗaya ya musu ya kauda kansa gefe yana kara yamutse fuska gefen gadon Aunty farida ta zauna tare da zaunar da Hiyana a gefenta, Chike da So da kaunar ɗan uwan nata tafara magana "Prince ina ne ɗakin Hiyana? Shiru yayi kamar bai ji me Aunty farida tace ba "Prince Magana nake maka fa nache inane ɗakin Hiyana!? Ta karisa maganar tana ɗan kwaɓe fuska alamar bataji daɗin shiru da ya mata ba, shiru dai Bgs bai yi magana ba kamar ma bai san da shigowar mutane ɗakin ba, shiru Aunty farida tayi bata sake yi masa Magana ba dan a tsorache take da shi Almost 10mnt suna zaune shiru chikin muryan rarrashi Aunty farida ta fara magana "Haba prince dan Allah ka bani amsa mana nasamu naje na kaita ta kwanta ta ɗan huta" shiru shiru kamar bai san da zaman su a ɗakin ba ganin hakan yasa Aunty farida ta miƙe ta kama hannun Hiyana ta nufi waje da ita ɗakin dake kusa da nashi Aunty farida ta shiga rike da hannun Hiyana, komai na chikin ɗaki iri ɗayane da nashi sai dai ban ban chin colour domin komai na ɗakin sa farine tas na hiyana kuma sky blue, a bakin katafaren gadon dake chikin ɗakin Aunty farida ta zaunar da Hiyana ta juya batare da tayi magana ba ta nufi waje gaba ɗaya ji tayi jikin ta yayi sanyi wani mugun tausayin hiyana ne ya sake dira a ranta, tunani take tana tafiya lallai Prince ya tabbata baya son hiyana ko kaɗan Allah sarki bai war Allah, ɗakin Bgs ta koma Da Sallama tashigo ɗakin kamar yadda ta barshi haka ta dawo ta same sa gefen sa ta dawo ta zauna chike da fargaban abun da zai biyo baya ta fara magana "Kayi hakuri Prince na san ba'a kyau ta maka ba amma idan ka daure kayiwa iyayen mu biyayya zamuyi nasara arayuwa kaji? shiru Bgs yayi bai yi magana ba da alama bai da niyar magana kwata kwata, chigaba da magana Aunty farida tayi "pls ɗan uwana kaji tausayin yarinyar nan marainiya che ba uwa ba uba kuma kana sane da irin wahala da ta sha arayuwar ta to dan Allah ko da ba zakuyi zama a matsayin mata da miji ba ina neman alfarma da ka ɗauke ta kamar yadda ka ɗauke ni dan Allah idan kamin hakan ka gama min komai pls" wani iska mai zafi ya furzar daga bakin sa kafin ya fara magana "Pls Aunty babba zaki iya tafiya!!" chikin sauri Aunty farida ta ɗago tana kallon sa shima ita yake kallo ba karamin razana tayi da kallon yadda green eyes nashi suka sauya izuwa jaa sosai ga jijiyoyin kan san nan duk sun tashi duk da A.c dake ɗakin hakan bai hana shi zufa ba chikin murya irin na rarrashi Aunty farida tace "dan Allah prince ka saurare ni nasan baa kyau ta maka ba amma kasani ba laifin Hiyana ba che wlh bata san komai ba yarinya bai war Allah ita kanta yanzu kukan dana sanin zuwan ta duniya gaba ɗaya ma take, ta sha wahala a rayuwar ta pls my blood ka karɓi Hiyana a matsayin kanwa ba mata ba kaji? ta karisa maganar kamar zata yi kuka kawar da kansa gefe yayi chikin nitsuwa ya fara magana "Naji zan yi tunani a kan hakan zaki iya tafiya"wani nauyayyar ajiyar zuchiya Aunty farida ta sauke dan tasan halin Bgs idan yace zai yi abu to zai yi ne addu'a take Allah ya ɗora su a kan shi, da wan nan tunanin ta miƙe ta fice daga ɗakin, wani dogon tsaki yaja tare da miƙewa ya kwanta yana kwaɓe fuska A ɓangaren Khalid kuwa Aunty salma rike da hannun Zahra wadda ke ta kuka suka shiga palon sa, kwanche suka same sa saman sofa mai zaman mutun 3, yana ganin su ya miƙe zaune yana faɗin "sannu ku da zuwa" murmushi Aunty Salma tayi tana mai farin chikin yau ɗan uwan ta yayi Aure kuma abun farin chikin ma Autan su ya Aure Gefen sa Aunty salma ta zaunar da Zahra san nan ta koma gefe ɗaya ta tsaya chike da farinchiki ta fara magana "to ga amanar kan wata na baka ka kulamin da ita sosai fa" da murmushi a kan face nashi yace "gaskiya na karɓi wan nan Amanar hannu dubu dubu In Sha Allah zan kula da sis love na sosai kamar kwai a kan bajejjen faranti" dariya Aunty Salma tayi kafin tace "oh Allah ko kunya ta bakaji ba ko? Sunkuyar da kansa kasa yayi chikin raha yace "to Aunty babba gashi nan naji kunyar taki" tsaki Aunty salma taja chikin wasa tare da nufar kofar fita tana faɗin "ai, Ni ban soma Abba ya baku matan naku yanzu ba so nai ya bari sai nan da wata 2 masu zuwa" tana kai karshen maganar ta fice daga ɗakin Dawo da kallon sa Khalid yayi kan Zahra dake ta faman sharɓan kuka, hannu yasa ya goge mata hawaye chike da so da kauna yace "my wife kukan me kuma ki keyi ne? Shiru Zahra tayi bata tan ka shi ba kuma bata dai na kukan ba, murmushi Khalid yayi tare da miƙewa ya naɗe hannun rigan sa ya duƙa ya ɗauke ta chak kamar yar baby ya nufi betroom nashi da ita A tsakiyar katafaren gadon sa ya zaunar da ita tare da zama daga ɗan gefen ta ya kwan to da kan sa kan chinyar ta kasa kasa ya fara magana "My wife wai kukan menen hakan? Baki san zama da nine? Sunkuyar da kai kasa Zahra tayi ta chigaba da kukan ta, "oh my god Khalid ya furta tare da miƙewa zaune yasa hannu ya ɗago haɓarta, chike da so da kauna yasa harche ya lashe hawayen nata tas tare da haɗe fuskokin su yana kallon chikin idon ta "now zaki yimin magana ne ko kuma dai sai na chiji ɗan bakin nan naki? Chike da shogoɓa tace "Ni Allah yaya Khalid bana so ka mai dani part ɗin Ammi na" murmushi yayi kafin yace "au shine dalilin kukan naki? Gyaɗa masa kai tayi alamar eh "ok to bari zuwa gobe zan mai dake kinji amma yanzu tashi muje na miki wanka na shiryaki muje na baki abinchi a baki" turo ɗan bakin nan nata tayi chike da shagoɓa tace "ni na iya wanka da kai na ai" "Aa ni gaskiya ban yarda ba kizo kawai muje na miki idan ke kikayi bazaki fita sosai ba, bata san lokachin da dariya ya kubche mata ba zuba mata ido yayi yana kallon yadda take dariya sai da tayi mai isar ta san nan ta raba fuskantar da nashi tana faɗin "to ai ni nake wankana tun dama chan kuma ina fita sosai ai a haka ma ka ganni kache kana so" ta karisa maganar tare da rufe fuskar ta da hannun biyu "eyeee a lallai my wife ta girma babu zan chen ɗaga kafa kenan" "ɗaga kafan me kuma dama ai ni ban che kaɗaga kafaba" "au haka kika che? "Eh mana yaya Khalid ni ban che ka ɗaga kafa ba to ma idan ka ɗaga kafar ka kai ta ina Fisgota yayi da karfi ta faɗa kan kirjin sa, rungumeta yayi sosai yana faɗin "ai ko ba zan ɗaga kafar ba" ɗago da fuskan ta tayi daga kan kirjin nasa chike da shogoɓa tace "yaya Khalid ka kusa karyamin hannu fa Allah" "sorry my wife to muje na kai ki toilet kiyi wanka ko?tun da bakya so na miki, Ba tare da ya jira Amsar taba ya miƙe ya ɗauke ta chak ya nufi toilet da ita. A ɓangaren Yusuf kuwa Aunty Mardiya na fita ya matso kusa da Amaryan sa kasa kasa yace "my baby ya jiki? Kan ta a sunkuye tace "da sauki amma har yanzu kai na na min chiwo sosai" eyya sorry kinji In Sha Allah zai dai na yimiki chiwo yanzu dai ki kwanta ki huta bari naje wajen Abba a fada ya kai karshen maganar tare da miƙewa ya nufi waje ita kuma lamrat karisa hayewa saman gadon tayi ta kwanta ba jimawa barchi yayi awan gaba da ita A ɓangaren Fahad kuwa Koda Aunty mardiya ta shigo tare da Amrat shiru palon babu kowa kai tsaye betroom nashi suka shiga tare da sallama babu kowa a ɗakin sai dai karan ruwan dake tashi daga toilet da alama wanka yake Karisawa su kayi chikin ɗakin a bakin gado Aunty mardiya ta zaunar da Amrat tace " amrat ki zauna kijira mijin ki yana wanka ne zan koma ɗakin Ummi kinji? Batare da tajira amsar amrat ba ta juya ta fice daga ɗakin. Almost 20mnt Amrat na zaune shiru tana sunkuye da kanta kasa tana wasa da yatsun hannun ta, jin An buɗe kofar Toilet ɗin ne yasa ta ɗago kai tana kallon kofar tana jiran taga mai fitowa dan ita kwata kwata batama san wanene mijin nata ba Ɗaure da farin towel mai laushi da kyau a kugun'sa ya fito bai ma lura da mutun a ɗakin ba kai tsaye gaban mirrow ya nufa, ganin sa haka yasa Amrat fasa ihu dan ba karamin tsorata da ganin halittar jikin sa tayi ba, A'sukwane ya juyo yana bin in da akayi ihu da kallo, da mamaki yake kallon razanan ne fuskar ta a nitse yace "ke wacece ke? Sai lokachin Amrat ta dawo chikin hayyachin ta da sauri ta miƙe tsaye ta kwasa da gudu ta nufi hanyar fita daga ɗakin taku biyu Fahad yayi ta damko kugunta ta baya tare da ɗaga ta sama ya dawo da ita chikin ɗakin wurgi yayi da ita a saman gadon chikin tsawa yace " wacece ke!? Me ya kawo ki ɗakin nan!? Amrat ta gama tsorata murya ta har rawa yake ta fara magana "Aunty mardiya che ta kawo ni" " wacece ke!? "Sunana Amrat" shiru yayi yana tunanin chikin ran shi yana mai mai ta sunan Amrat tabbas na taɓajin sunan Amma na manta ko ai nane "to naji sunan ki Amrat me kika zo yi a ɗakin nan!? "Aunty Mardiya che ta kawo ni kuma tace na zauna na jira miji na ya fito sai yanzu Fahad ya tuno in da ya taɓa jin sunan lokachin da limamin babban masallacin juma'a yake faɗin an ɗaura Auren Fahad Abubakar Saraki da Amrat Ahmad guntun tsaki yaja tare da juyawa ya nufi gaban mirrow ya fara shafa mayu kan sa masu kamshi da tsada, Amrat kuwa shiru ta kwanta a saman gadon nasa ta runtse idon ta tana jiran taji me zai sake che mata "Ke tashi ki shiga dressing room na ki ɗauko min kayan da zan sa dan ni yar Aiki aka kawomin da sauri Amrat ta miƙe chikin sanyin murya tace "yaya ina ne wajen kayan naka kuma yaya sunan ka, da mamaki ya ɗago yana kallon ta ta cikin mirrow wai yarinyar nan ko sunana ma bata sani ba amma Abba ya san yadda ya shiga ya fita ya haɗa mu Aure nan take kuma yaji wani irin tausayin yarinyar ya kama shi chikin sanyin murya yace "sunana Fahad ki buɗe wan chan kofar ki shiga zakiga kayan na awajen ki kawomin set ɗaya, chikin sauri Amrat ta nufi dressing room ɗin Jim kaɗan ta fito hannun ta ɗauke da kayan nashi gaban sa ta dawo ta sungunna chikin nitsuwa tace "yaya Fahad ga kayan nan shiru yayi kamar bai jita ba, shiru ita matayi ta sunkuyar da kanta kasa tana jiran ya amsa kayan, sai da ya gama gyara gashin kansa san nan ya goma gefen gado ya zauna tare da miƙa mata hannu alamar ta kawo masa kayan, miƙewa tayi tana tafiya a hankali kamar bata son taka kasa, sugunnawa tayi a gaban sa tare da miƙa masa kayan, bin kayan yayi da kallo ba tare da ya ansa ba "Waye ya koya miki zaɓen abu mai kyau? "Babu kowa ni da kai na na iya, shiru yayi bai sake magana ba yasa hannu ya Ansa kayan, shiru tayi ba tare da ta miƙe ba tana ɗan satar kallon sa "tashi ki zauna a saman gadon mana, ya faɗi hakan tare da miƙewa ya shiga dressing room ɗin bin bayan sa da kallo Amrat tayi har ya shige room ɗin san nan ta miƙe ta koma gefen gadon ta zauna. Maiduguri "Ahzan ai na ka buge wan nan kyakkyawar yarinya haka? Kuma ina iyayenta da yan uwan ta suke? "dady wan nan yarinyar fa mahauniya che bata da hankali" " aa Ahzan wan nan yarinyar ba mahaukachiya bace ka dubi jikin ta mana ka kalleta da kyau zaka gane hakan" "to dady Ni dai a yadda na ganta sai naga kamar mahaukachiya che "To mu bari ta farfaɗo tukun nan sai muji daga bakin ta ko? Yanzu dai bari naje na sanar da mom ɗin ka sai mu dawo gaba ɗaya dan ta chigaba da kula da yarinyar" to kawai Ahzan yace miƙewa dady yayi ya fice daga ɗakin, dawo da kallon sa Ahzan yayi kan yarinyar dake kwanche bata ko motsi sosai ya zuba mata ido chikin ran shi yana yaba irin kyawun yarin yar..... To masu karatu sai mun haɗu gobe idan Allah ya kaimu NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *💫STAR LADY💫*4 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 4* KANO washe gari tun karfe 7 Aunty farida Aunty salma Aunty mardiya suka shiryawa su hiyana ɗakin su da duk wani abun da mace zata buƙata an shirya musu, super market Aunty farida taje tayiwa hiyana sayayyan kanana kaya masu kyau da tsada Akwati 3 chike da kananan kayan ta kawo mata da kanta ta shirya mata a sip sosai tasake saka Hiyana a gaba tana bata shawara da kuma yadda zasuyi dan su samu su shawo kan Bgs, ba musu hiyana ta bawa Aunty farida goyan baya tare da mata alkawarin zata yi yadda tache ba karamin daɗi Aunty farida ta ji ba sosai ta sake karfafawa Hiyana guiwa tare da mata alkawarin zasu rinƙa waya kuma zata rinƙa taya ta yaki daga nata ɓangaren, Sallama sukayi dan yau zata koma Maiduguri, kuka Hiyana ta farayi dan tana ganin kamar idan Aunty farida ta tafi shike nan Yaya Prince zai kasheta, rarrshin ta Aunty farida ta shiga yi har ta hakura tayi shiru san nan Aunty farida ta tafi Yau ta kama Monday Hiyana na zaune a ɗakin ta dan tun da aka kawota ko palo bata lekaba saboda tsoron kar ta haɗu da yaya prince, tayi light make up sanye take chikin doguwar rigar abaya baki ta yafa gyalen rigar a kanta, tayi tagumi ta zauna shiru tana tunanin ina diyana ta shiga awani hali take yanzu shin ta chi abinchi kuwa? Tayi nisa chikin tunanin da take sai taji an buga kofar ɗakin nata, wani miguwar faɗuwa gaba taji chikin sauri ta miƙe ta nufi kofar, batare da ta tambayi wanene bane ta murza key ta buɗe kofar wani dum dum taji gaban ta ya faɗi ganin Bgs a tsaye ya juyawa kofar baya ya zura hannu a aljihun kallon sa ta baya ta farayi from head to toe sanye yake chikin wando sojoji 3cuter da farin t-shirt mara nauyi zubawa gashin kan sa ido tayi ya tara ya ɗaure a baya sai sheki gashin yake sauko da blue eyes nata tayi kan wuyar sa, wani bakin lallausan gashi ne kwanche awaje har kusa da farkon bayan sa sai wani fitinannen kamshin yake zubawa kamar anyi ɓarin turare ajikin sa dawo da kallon ta tayi kan ɗamtsen hannun sa dake chike kamar zasu fasa hannun rigar aranta tana faɗin idan yaya prince ya daki mutun da hannun nan tofa wlh ba zai tashi ba chikin sauri ta tsugunna kasa murya na rawa tace "Yaya prince ina kwana shiru bai amsa ba kuma bai yi wani motsin da zai tabbatar maka da yaji gai suwar ba, tunani ta shigayi na mai mai ta gaisuwar ne ko kuma nayi shiru to idan nayi shiru kuma bai ji gaisuwar da nayi da farko bafa? Idan kuma na mai mai ta zai iya hukun tani kai bari dai nayi shiru ai ya ji fitowa ta bari naga me zai che shiru shiru Almost 5mins tana tsugunne, shi kuma yana tsaye ya bata baya yana kallon palon kasa, shiru shiru Hiyana har ta fara gajiya da tsuguno kafarta ta fara yimata zafi sai wani ash take faɗi, shi ko yana tsaye ko motsi bai yi ba Juyawa yayi ya fara tafiya batare da ya kalli in da take ba sai da ya ɗan yi tafiya mai nisa ba tare da ya juyo ba yace "Abba na kiran ki a palon sa yanzu, yana kai karshen maganar ya sauka kasa ya nufi hanyar fita palon kasa cikin sauri Hiyana ta miƙe tana kallon sa sosai ta zuba masa blue eyes nata tana kallon yadda yake tafiya, sai da ya fice daga Palon san nan ta sauke ajiyar zuchiya a file ta fara magana "kai gaskiya yaya prince yana da kyau sosai Ni wlh ma gashin kan sa na burgeni ga hannun nan na sa shima burgeni yake sosai, ɗakin ta ta koma ta ɗauki hijabi babba har kasa ta sanya san nan ta fito ta sauko kasa ta fice daga palon ta nufi palon Abba A bakin kofar shiga part ɗin Abba ta samu Bgs tsaye yana latsa waya, tunani ta shigayi to me ya tsayar da shi kuma a nan? Karisowa tayi wajen da yake ta sake sugunnawa tace "yaya prince ina kwana, ba tare da ya ɗago da fuskar sa daga kan wayar tasa ba ya daka mata wani mugun tsawa chike da izza yace "ke Ni zaki tsayar ina jiran ki!!? Chike da tsoro da karyewar zuchiya murya sai kerma yake tace "kayi hakuri yaya prince ban san Ni ka ke jira bane, dogon tsaki yaja tare da shigewa chikin part na Abba chikin sauri ta miƙe tabi bayan sa Gaba ɗaya family sun haɗu a table ɗin chin abinchi Abba na ganin Bgs da Hiyana sun shigo a tare ya fara murmushi yana faɗin "haka nake son ganin ku kowa ya shigomin shi da matar sa a tare shi yasa nache kuzo a tare, wani kululun ɓakin chiki Bgs yaji tazo masa har wuya jiyake kamar ya shake yarinyar nan ta mutu kowa ya huta wai ma ni ban ga abu da ya sanya Abba yake son dan gan tani da yarinyar nan ba karisa wa wajen Table ɗin su kayi kujerar kusa da Aryan Bgs yaje ya zauna tsayuwa Hiyana tayi tama kasa zama dan tsoro, sai kallon su Zahra take ɗaya bayan ɗaya kowache tana zaune kusa da mijin ta ba karamin kyau hakan ya mata ba ji tayi itama tana bukatar zama kusa da mijin ta hannu Abba yasa ya mata nuni da kujerar dake gefen Bgs ɗin yana faɗin "zo ki zauna kusa da mijin ki, jiki ta har rawa yake saboda tsoro gaba ɗaya palon sunyi shiru suna kallon ta ita kuwa zulaihat kallon Bgs kawai take tana yaba kyan sa chike da ɓachin rai Bgs ya miƙe yana faɗin "Abba ka dai na min hakan bana so! No need ma na ji dalilin da ya sanya ka kiramu na fasa yin 3 month ɗin yau jirgina zai ɗaga zuwa London" tun da ya fara magana gaba ɗaya family suka nitsu suna kallon sa yana kai karshen maganar ya juya zai fita chikin sanyin murya Ammi tace "Prince dawo ka zauna a sukwane Bgs ya juyo dan Ammi bata taɓa yi masa magana da sanyin murya haka ba kuma bata taɓa kiran sunan saba sai dai tace masa kai, lallai yau dole nayi abun da kike so my Ammi nan take yaji zuchiyar sa tayi sanyi juyawa yayi ya koma kujerar da ya tashi ya zauna, shi dai Aryan duk wan nan abun da ake bai ma san ana yi ba dan kwata kwata hankali sa baya tare dasu ya sunguyar da kansa kasa da alama tunani yake "Hiyana zo ki zauna kusa da mijin ki chewar Ammi chikin rawar murya hiyana tace "Ammi ni bana jin yinwa zan iya komawa ɗaki? Gaba ɗaya su Abba sai da suka tausaya mata ban da zulaihat da Aunty amarya dake ta jin daɗi nuni da hannu Abba yayi mata akan tazo, ba musu ta karisa kusa da shi zata tsugunna yayi saurin dakatar da ita tare da kamo hannun ta ya zaunar da ita a saman kujerar dake kusa dashi "Abba wai me yasa ka kiramu ne chewar Yusuf dake zaune kusa da Baby Lamrat nashi, gyaran murya Abba yayi san nan ya fara magana "Daga yau idan ba nawa matan ba karwan da ya sake zuwamin palo chin abinchin kowa matar sa ta rinƙa kai masa ɗakin sa, da sauri Yaya Ahmad yace "Abba ni da Umar da Haidar fa "eh ku ma ai na kusa yin naku bikin amma kafin nan kurinka zama a ɗakin ku mai Aiki tana kawo muku" Umar yayi sauri chewa "Abba dan girman Allah karka yimana irin Auren da kayiwa su yaya prince kabari mu samo matan m.. bai karisa maganar ba yayi shiru sakama kon wani mugun kallo da Bgs ya wurga masa dariya ne yaso kub chewa Zahra Amma sai tayi saurin damme wa hakan ya haifar mata da tari, tari take sosai chikin sauri Khalid ya ɗauko ruwan dake gaban Abba ya fara bata abaki yana faɗin "sorry my wife yana ɗan bubbuga mata baya Wani kunya Ammi taji ya lullɓeta ji take kamar ta make Khalid, shi ko Abba sai murnushi yake ba karamin daɗi yaji ba ganin yadda Khalid ke kula masa da autar sa wani dogon numfashi yaya Aryan yaja tare da miƙewa yace "Abba zan koma Maiduguri an jima amma a yau zan dawo, bai jira amsar Abba ba ya fice da sauri saboda harara da Aunty Amarya ke wurga masa, miƙewa Bgs yayi ya nufi hanyar fita "Hiyana tashi kije ki shiryawa mijin ki breakfast nashi ki kai masa ɗaki chewar Abba yayi maganar yana kallon Hiyana kamar zatayi kuka haka ta miƙe jiki ba kwari ta bi bayan Bgs chikin fushi da ɓachin rai Aunty Amarya ta miƙe ta bar palon Kai tsaye ɗakin ta ta nufa sauri take sosai tana shiga ta ɗauko wayar ta dake saman drawar gefen gadon ta shiga contact ta fara kiran layin hajj sadiya bugu ɗaya Hajj sadiya ta ɗaka babu ko sallama Aunty amarya ta fara magana "Hajj sadiya ina kike? Daga ɗayan ɓangaren Hajj sadiya tace "me kuma ki ke nema na yanzu ba da kin che kekam kin tuba ba dan kawai ɗanki ɗaya ya rasu "dan Allah Hajj sadiya ki dai na wan nan magana ai lokachin gani nake kamar ni che nayi sanadiyar mutuwar tasa saboda kinga mumukasa gagarabadau ya yiwa Ahmad asiri to kingani kuma sanadiyyar rashin lfy Ahmad Aiman ya fara samun matsala kuma sanadiyar jin an che Ahmad ya rasune yasa zuchiyar Aiman ɗin ta buga ya mutu idan kikayi lissafin zaki ga kamar ni che na kashe ɗa na da hannu na "aa Hajj Hajara ba wan nan magana ba ke kika kashe Aiman ba lokachin sane kawai yayi kawai idan zaki tashi ki san me kike gwara ki tashi ki samu ki kama gidan ki a hannun ki dan yanzu fa ba'a zama motsawa ake ta ko ina" "to Hajj sadiya naji yan zu dai ni wlh ko 20m zai iya badawa in dai za'a min maganin ranan wajen Aishan nan domin suna neman haukatamin yaro "wai wasu yara kuma bayan an riga an gama Aiki" "aa Hajj sadiya ai iya diyana kawai Aikin ya kama ita hiyana wlh ko chiwon kai bata yiba haka itama karamar ko chiwon kai bata yiba ɗan gara Lamrat maganin ya kayar da itama kuma har yanzu tana cikin chiwo amma fa ba wani sosai bane" "to yanzu dai kin ga gagarabadau aikin farida yake yi idan ya gama sai mu sake yi masa maganar yaran muji me zai che "to shike nan Hajj sadiya pls ki kara himma ya maganar zulaihat kuma? "Karki damu da zanchen zulaihat na kusa kammala komai yanzu dai ki san yadda zaki rinƙa haɗa zulaihat da shi Safras ɗin saboda ta hakane maganin zai fi yin Aiki "tab lallai Hajj sadiya wlh baki san halin Safras bane bashi da kirki ba wace ta isa ta shiga part nashi kuma shima baya shiga part na kowa a gidan nan sai part na Abba da uwar sa sai kuma Aryan shi kenan "to Hajj Hajara in dai hakane mu gwada tura zulaihat taje part nashi a matsayin yar Aikin da zata rinƙa yiwa wan chan shegiyar matar tasa Aiki kinga daga nan zamu samu abun da muke so "eh hakane wlh hajj sadiya kin kawo shawara haka ko za'ayi barima naje tun yanzu na shirya hakan, bari na samu zulaihat na faɗa mata yadda zamuyi kin gama chikin ruwa sanyi zulaihat zata chi uban yarinyar" wani dariyar mugun ta Hajj sadiya tayi kafin tace "kai kawata shiyasa nake bala'i son ki "ni ma Ai ina bala'i son ki hajj sadiya domin duk wata matsala da na shiga ke kaɗai kike bani mafita yanzu dai bari muje mu fara shiri akan hakan, daga nan sukayi sallama Aunty amarya ta ajiye wayar ta miƙe sai murna take ta nufi waje Washe gari Amrat che kwanche saman katafaren gadon yaya Fahad sai juyi take tana murkusoso ta dafe chikin ta da hannu ɗaya wasu siraran hawaye masu ɗumin gaske ne suke bin gefe da gefen kumatun ta Takai Almost 11mins a awan nan yanayin Turo kofar toilet Fahad yayi ya fito ɗaure da towel fari tas mai laushi da kyau a ƙugun sa gashin kansa sai ɗigar da ruwa yake alamar wanka yayi, gaban mirrow ya nufa batare da ya kalli in da Amrat take ba yace "ke jeki fitarmin da kayan set ɗaya" shiru shiru Amrat bata amsa ba dan bazata iya magana ba jin kuka kasa kasa ne yasa Fahad ya ɗan waigo ganin halin da take chiki ne yasa shi ajiye perfume dake hannu sa da sauri ya karisa gaban gadon yana faɗin "ke lfy kike kuwa? Ganin ta kasa amsa masa ne yasa ya haye kan gado tare da sa hannu ya riko hannun ta dake dafe da chikin nata chikin sanyin murya yace "chikin kine ke miki chiwo? Shiru Amrat bata amsa ba, addu'a ya fara karan to mata kamar haka "*ya hayyu ya kayyumu bi rahmatika astagisu aslili shanin kullahu wala takil illa nafsi ɗar fata ain wa laila ahdin ninan nas* yana kai karshen Addu'ar ya tofa a hannun sa chikin nitsuwa ya kai hannun nasa kan maran ta da nufin ya shafa mata addu'a wani irin shock yaji lokachin da hannu sa ya taɓa lallau san fatar marar ta, da sauri ya zame hannun sa yana kallon face nata, ba ƙaramin kyau ta masa ba mu samman idan chikin nata ya murɗa yadda take tsuke bakin nata ba karamin kyau hakan yake masa ba ya shagala da kallon ta sai gani yayi tayi wani miƙa sai kuma ta saki ji ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa Chiki sauri yasa hannu yana ɗan shafa kumatun ta yana kiran sunan ta "Amrat Amrat" shiru bata ko motsi hannun sa ya ɗora saman kirjin ta, da sauri ya ɗauke hannun nasa ganin alamar suma tayi ne yasa ya kwanto da kan sa dai dai fuskar ta a hankali ya ɗan girgiza kan nashi ruwan da ya wanke gashin kan nashi ya zuba mata a fuska kamar yayyafi dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya Slowly ta buɗe idon ta a kan face nashi domin kuwa fiskar sa na dai dai sai tin tata fiskar ya zuba mata ido yana kallon irin kyawun halittar da Allah ya mata Da sauri ta mai da idon ta ta rufe kasa kasa yace "chikin naki ya dai na chiwo ko? Da kyar ta iya buɗe ɗan ƙaramin bakin ta chike da shagoɓa tace "Allah yaya Fahad bai dai na ba yana min amma ya rage ba.. ba ta kai karshen maganar ba sai jin fuskar sa tayi akan nata ya haɗe fuskokin su waje guda yana kallon idon ta dake rintse wani irin yana yake ji yana shigar sa wadda shi kansa ba zai iya misilta wani irin yana yi yake chiki ba, chikin dashewar murya yace "in baki magani ne? Batare da ta buɗe ido ba chikin sauri tace "Eh yaya Fahad dan Allah ka bani nasha ko Allah zai sa chiki na ya dai na chiwo "kin shirya an san maganin nan kuwa? "Eh yaya Fahad wlh na shirya "to idan dai kin shirya buɗe idon ki dan maganin baa bawa mai rufeffen ido" tun bai kai karshen maganar ba ta waro idon ta chikin nashi, murmushin gefen fuska ya saki tare da matso da bakin sa dai dai kan tata har bakin nasu na gogan na juna wani irin yana yake ji ji yake gaba ɗaya tsikar jikin sa na tashi kasa kasa yace "ashe da gaske kina son ganin first shikarun ki nawa yanzu "13 years nake yanzu ta bashi amsa tana mai da kallon ta kan ɗan karamin red lips nashi "To kallon me kuma kike wa lips na ko dai ya miki kyau ne? Chikin sauri ta kawar da idon ta gashi ba halin ta rufe ido kar yache ba zai bata magani ba "eh mana yaya Fahad bakin ka na da kyau sosai" murmushi gefen fuska ya saki kafin yace "to in baki ne? "Eh yaya Fahad idan zamuyi chanji ina son wlh kabani naka in baka nawa" bata gama rufe baki ba ya haɗe bakin su waje guda a hankali yake kissing lip nata na kasa mutuwar kwan che Amrat tayi gaba ɗaya jin wani sabon yanayi tayi ji take kamar ba ita ba runtse ido tayi ta kame jikin ta waje guda Fahad kuwa jin sa yake a sabuwar suniya sai wani numfashi yake fitar wa da kyar da kyar Almost 10mins yaya Fahad na kissing ɗin amaryar sa a hankali ya zame bakin sa daga nata yana kallon face nata da sauri ya yunkura zai mike sai kuma ya dawo a sukwane sakama kon towel dake jikin sa ya kwanche, rumfa ya mata da faffaɗar kirji sa da kyar ya iya buɗe baki ya fara magana muryan sa har sarkewa yake "girma ne yazo miki kuma gashi na kin ɓatamin bet shit, ki rufe idon ki idan na shiga dressing room sai ki tashi ki shiga toilet ki gyara jikin ki ki dawo ki chire bet shit ɗin ki shin fiɗa wani kinji ko? Kai ta gyaɗa masa tare da chewa "to" A hankali ya yunkura tare da chafko towel nashi da sauri ya karisa miƙewa ya nufi dressing room nashi After 15mins Amrat ta fito daga toilet ɗaure da towel a kirjin ta wadda ya sauko har guiwar ta kamar zatayi kuka ta kariso tsakiyar ɗakin zaune a bakin gado ta samesa yana latsa waya jin fitowar ta ne yasa ya ɗago ido yana kallon ta "Lfy Amrat na gan ki a birkiche haka? "Yaya Fahad wlh jini na gani a jikina kuma na wanke amma ya sake fitowa" kallon ta Fahad ya shigayi from head to toe ya fahimci Amrat bata san komai ba dan haka sai ya ajiye wayar sa a saman drawer ya miƙe ya nufi in da su Aunty farida suka shiryawa amrat ɗin kayan ta walldrop ɗin ya buɗe ya zaro pant ɗaya daga chikin san nan ya buɗe ɗayan ɓangaren ya shiga dubawa sosai ya wasa kayan dake chiki gaba ɗaya chan kasan kayan ya ga Always a jere, ɗauko leda ɗaya yayi ya koma bakin gadon sa ya zauna ajiye pant ɗin yayi a gefe san nan ya buɗe ledar Always ɗin ya zaro ɗaya ya sanya mata a chikin pant ɗin ya mika mata tare da faɗin "ansa kije kisa sai kizo na koyamiki yadda akeyi lokachin period" ganin hakan yasa ta fahimci abun da yaya Fahad ke nufi sai ta sunkuyar da kai kasa saboda kunya tama kasa ko motsawa daga wajen Ganin haka yasa Fahad ya miƙe ya nufeta hannu yasa ya ɗago haɓarta runtse ido tayi tana tsuke baki, bai san san da ya saki wani cool murmushi ba "kunyata kike jine? Shiru tayi bata che masa ko mai ba sakin haɓar tata yayi ya kama hannun ta ya sanya mata pant ɗin a chiki tare da shafa fuskan ta da ɗayan hannun sa yana faɗin "to amma kunyar taki zai barki ki iya shiga toilet ɗin ko? Ko dai shima toilet ɗin sai na kai ki da kai na"? Jin hakan yasa Amrat ta kwasa da gudu ta koma chikin toilet ɗin yar dariya yaya Fahad yayi wadda yasa wushiryar dake tsakanin fararen hakoran sa na gaba ta bayyana Juyawa yayi ya koma gaban gadon ya sa hannu ya yaye bet shit ɗin dake shinfiɗe a gadon ya nufi wajen ajiye kayan wanki ya ajiye san nan ya ɗauko wani bet shit ɗin ya shinfiɗa ya haye gadon ya kwanta tare da jawo wayarsa ya cigaba da latsawa Masu karatu sai mun hadu gobe idan mai dukka ya kaimu NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) *💫STAR LADY💫*4 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 5* .....da wani matsanan chin ihu jabir ya farfaɗo daga doguwar suman da ya shiga sakamakon bugun da bgs ya masa a baya, da sauri daddyn sa ya miƙe daga saman kijeran da yake ya nufi gadon da jabir kwache kiran sunan shi dadyn sa ya farayi yana ɗan tattaɓa sa da kyar jabir ya nitsu tare da waro idon sa kan dadyn na shi, wani dogon tsaki yaka tare yun kurawa yana kokarin mikewa hannu dady'n sa ya sa yatai maka masa ya miƙe zaune chike da rashin kunya da tsaurin ido jabir yace "dadyn kada ka sake taɓani pls "jabir what are saying ne? "Abun da kaji shi nake faɗe dady" "oh sorry my lovely son nasan nayi laifi amma amin afuwa ko" "dady idan kana son namaka afuwa to wlh sai ka kamomin Hiyana na mata fyaɗe kuma sai ka kamo wan da ya bugenin nan kasa yaran ka su ɗaure sa na koya masa hankali yana maganar yana kwaɓe fuska "oh my lovely son wan nan kawai bukatar ka to ka kwantar da hankalin ka ka sa a ranka tamkar hiyana take ko wacece to kasa dai a ranka tamkar tana ɗaki tana jiran ka kaji? Shi kuma wanchan ko dan gidan uban wayene sai an nemo sa zan baza yarana kai har da yaran mum ɗin ka zan haɗa sai an kamo shi koma ai na yake, karka damu da hannun ka zaka masa hukuncin" murmushin jin daɗi jabir yayi kafin yace "to dadyn na ngd shiyasa nake Son ka amma ina mum ne? "Mum ɗin ka tana ɗaki taje wanka, yunkurawa jabir yayi yana faɗin "dady'n ya kamata na je school ban san ko rana ɗaya ya wucheni ban je school ba, shiru dady yayi yana mamakin wato shi jabir bai ma san ya kai 2 weeks a sume ba kenan sauka jabir yayi daga gadon ya nufi toilet dan yin wanka, miƙewa dady yayi ya fice daga ɗakin ya nufi ɗakin sa. YOLA Ihu inna habiba take kamar ranta zai fita sai murkusoso take a tsakiyar ɗaki tana dafe da chikin ta, ga kwaryar magani a gefenta da alama wani abun tasha, gaba ɗaya kauyen babu wan da ya kawo mata ɗauki mafi yawan chin jama'ar garin suna jiyo ihun ta amma babu wan da ya ko kalli gidan ta kallon mitunchi ma bare a sa ran akoi wadda zai kawo mata agaji, kuka take tsakanin ta da Allah tana juyi tana faɗin "na shiga uku na!! Mutuwa zanyi wayyo Allah!! Ahmadu ka dawo ka ya femin, wayyo Ummi na san na chutar dake ki dawo ki ya femin shikenan ni kam nan take wasu manya manya kuraje (kurji) suka fara fito mata a jiki ta ta ko ina har kan ido chikin hanchi chikin bakin ta ga bala'i zafi idan kurjin yazo fitowa tun tana iya ihu har ta kasa takoma fitar da nishi kawai tana ji tana gani jikin ta duk ya lalace da wayan nan kuraje masu bala'i zafi da kuma wari dan idan kurjin ya fito bayan 10mins sai ya fashe ya zama kamar kunan wuta sai wani ruwa mai wari ya fara fitowa daga wajen haka dai inna tayi ta juyi a chikin ɗakin ta ba wan da ya kawo mata ɗauki har numfashi ta ya ɗauke ɗiff A ɓangaren buba kuwa ba laifi yana samun sauki dai dai gwargwado dan yanzu ya dai na buge buge da fisge fisge sai dai ya kwanta shiru ba um ba umm shiru baya magana, yaya Bello yana bashi kulawa sosai da sosai A ɓangaren hasana kuma laulayin chikine gadan gadan take fama dashi yaya Bello ba ƙaramin ko kari yake ba duk abun da chikin hasana yake so tofa koman dare bawan Allah n nan sai ya fita ya nemo mata koda kuwa karfe 1 na dare ne idan ma mangoro tache take so tofa ko mai dare sai ya fita ya hau bishiya mangoro ya chiro mata. Innar buba na samun sauki sosai domin ba karamin kulawa take samu wajen yaya Bello da Innar saba yanzu kunburin kafar nata ya ragu sosai harma tana iya ɗan takawa a hankali,ba karamin daɗi yaya Bello ya jiba ganin Buba da Innar sa suna samun sauki. Duk da ɗawai niyar dake kan yaya Bello hakan bai hana shi kula da amanar da Ammi ta bashi ba na kulawa da dabbobin su hiyana ba yanzu haka kusan shanu 20 ne suka Aihu shanu fa sai daɗa yawa suke abun baa magana gashi suna samun kiwo mai kyau suna koshi sosai sai girma suke karawa. Maiduguri A hankali yarinyar da Ahzan ya kaɗe da mota ta fara waro manya manyan idon ta, bin ɗakin da kallo ta fara yi ganin ta buɗe ido ne yasa Ahzan dake zaune kusa da mum ɗin sa da wata yar budurwan yarinya miƙewa chikin sauri ya nufo gadon da yarinyar ke kwanche bai kai ga karisawa bakin gadon ba yaja birki da sauri a ɗan tsorace yake kallon yarinyar chike da mamaki mum tace "Ahzan lfy kuwa? Baya baya ya ɗan yi kaɗan a hankali yace "mum zo kiga yarinyar nan shin da gaske ne abun da nake gani ko kuma dai ido nane, tasowa mum tayi ta nufo shi, turus itama ta tsaya ta kasa karisawa bakin gadon, chike da tsoro tace "Ahzan anya ba aljana ka buge ba kuwa? domin ni kam a bil adama dai ban taɓa ganin mutun mai kyan yarinyar nan ba, kuma ka dubi kwayar idon ta kwata kwata ba irin na mutane bane" "No mum akoi mutane masu kwayar ido blue irin nata sai dai basu da yawane kuma baa Chika samun su a nan gida Nigeria ba sai dai kasashen turawan nan, Ni kyawun nata ne da ta buɗe ido shine ya tsoratani nake ganin kamar ba mutun ba tasowa yar budurwan dake zaune a bayan su tayi itama ta nufo su tana faɗin "mum menene? Hannu mum tasa ta mata nuni da yarinyar dake kwanche kan gado tana faɗin "hanan kalli yarinyar da yayanki ya buge ne ta farfaɗo, kai kallon ta hanan tayi kan gadon da yarinyar ke kwanche tana kallon saman, chike da murna hanan tace "wow mum kinga yarinya mai kama da Aswariyya raj na kasar India sai dai blue eyes ne kawai da ya bambam tasu ta kai karshen maganar tana nufar gadon da yarinyar ke kwanche gefen ta ta zauna tana faɗin "Sannun ki ya jiki? Dawo da blue eyes nata yarinyar tayi kan hanan, sosai take kallon hanan "zaki iya yimin magana? chewar hanan, shiru yarinyar tayi batace komai ba karisowa wajen Ahzan da Mum su kayi "hanan jeki kira likita ki che masa yarinyar ta farka" chewar Ahzan yayi magana yana kokarin zama a gefen gadon "Yammata ya sunan ki mum ta tambaya tana kallon yarinyar shiru yarinyar bata yi magana ba sai binsu da ido da take "mum ina ganin mu kyaleta tukun nan ko? tun da kinga yanzu ta farfaɗo kila sai anjima idan ta sake samun nitsuwa zatayi magana" "eh hakane Ahzan amma gaskiya yarinyar tana da kyau sosai, shiru Ahzan yayi dan yama rasa me zai che domin kyan yarinyar ya gama ruɗar da shi Dr walid ne ya shigo ɗakin da sallama ɗauke a bakin sa hanan da Nurse biyu suna biye da shi a baya, zuwa yayi ya fara mata yar gwaje gwaje sa da zaiyi yayi yar dube duben sa, san nan ya dawo da kallon sa kan su Ahzan da gaba ɗaya sun zuba masa ido suna sauraron suji me zai che "Alhadulillah yarinya dai ta samu sauki amma akoi yar matsala bazata iya yin magana ba yanzu wata kila gaba zata iya chigaba da magana sai kurinƙa sata a addu'a, shiru sukayi ba wan da ya sake magana, Dr walid ya kwashe kayan aikin sa ya nufi waje KANO Khalid da Yusuf ne zaune a palon Abba suna hira "amma yaya Khalid kana ganin Bgs zai so yarinyar nan kuma ya zauna da ita a matsayin mata kuwa? Murmushi Khalid yayi kafin yace "inaga duk gidan nan ba wan da ya kai Ni sanin halin Bgs, ko Aryan bai kai Ni sanin halin saba domin Aryan baya shiga abun da baa shigar da shiba ni kuma ko da Bgs bai shigar da niba in dai naga abun da bai min ba sai nayi magana shiyasa nafi Aryan shiga jikin Bgs sosai wlh kaji na rantse maka ko? Ko Bgs zai so yarinyar nan tofa inaga sai mun haɗu gaba ɗayan mu mun dangana da ɗakin gaba mu ɗauki shekara ba barchi dare mu kwana muna sallah muna masu addu'a idan ba haka ba abu mai wuyar gaske ne Bgs yaso sister shifa da mace da namiji duk ɗaya yake kallon su ba shi da wani shauki baya jin wani filling shifa bai ma san kyau ba bare muche idan yaga kyan sister zai iya ruɗe wa yace yana son ta, to bai ma san kyau ɗin ba shi idan ba kyan bindiga boom da kuma bullet ba bai san kyan komai ba, kai in ta kai che maka ma idan kaga Bgs ya ɗaga ido ya kalli sister to wlh a rashin sani ne sai kache baka ma san shiba kake min irin wan nan tambaya mutumin da ko Aryan baya ɗaga ido ya kalla ka dubi yadda suke da Aryan ɗin nan fa, kuma wlh ba wai Bgs baya son mu bane ni nasan yana matikar son mu shi yasa duk wani iskilancin da zai min bata damu na nariga da nasan haka halin sa yake ina da tabbacin idan ba mu da muke tare da shi ba sai kuma Abba da Ammi tofa ba wan da a gidan nan zai che ga kalan voice ɗin Bgs kai a gidan nan ma akoi wayan da basu taɓa jin voice nashi ba bare ma su riƙe kalar ta" dakatawa da magana Khalid yana kallon Yusuf da ya sunkuyar da kai kasa kamar mai tunani "Yusuf tunanin me kakeyi kuma? Ɗago kai Yusuf yayi tare da sakin murnushin mugunta yana kallon Khalid "lfy kake irin wan nan murmushin haka Yusuf? "Kasan me yaya Khalid wlh idan na tuna wata rana sister zata fito ɗauke da chikin Bgs sai abun ya rinƙa bani dariya zan ga wan nan lokachin kuma wani irin iskanci zai mana shin zai chi gaba da chewa kallo ɗaya yakewa wace da namiji ne ku kuma alokachin zai fara bamban tasu" "amma gaskiya Yusuf baka da dama wlh wai daman tunanin baby Bgs da sister kake ko to sai kayi kokari ka dage da yi musu sallar dare kana rokon Allah daya sanya soyayyan da tausayi da imani a zuchiyar Bgs dukka dan wani lokaci idan Bgs yayi wani abun ni tunani nake anya yana da imani kuwa "aa yaya Khalid dolefa wata rana Bgs zai hakura ya rungumi kadda ya kama matar sa domin dai kaji me Abba yace ko mutuwa yayi bai yadda Bgs ya saki hiyana ba to kaga zama da ita ya zama masa dole" "eh hakane Yusuf kana da gaskiya zama da ita ya zama masa dole amma yanzu ta yadda sister zata juri zama da shine abun dubawa domin wlh zata sha wahala ba kaɗan ba gashi baya magana baya kallon mutane idan ka masa magana ba zai am saba idan kayi tunanin bai ji bane ka mai mai ta ya daka maka tsawa kai duk wani abun da zakayi ka burge ɗan adam idan ka yiwa Bgs hukun taka zai yi shikam babu wani abu a duniya dake burge sa inaba Gun da bullet ba mutun ne bazaka taɓa gane hagun sa ba bare dama" "Ai yaya Khalid kai baka ma sani bane wlh gaba ɗaya wajen aikin mu kama daga manya har kananun sojoji masu tasowa da zarar an ambaci sunan Bgs kowa jikin sa rawa yake Hmmm ai a gida ma yana muku sassauci sai kaje wajen aikin mu watara zaka sha mamaki dan akoi wata rana da wani soja yayi laifi yaya Aryan yace Bgs ne zai masa hukuncin wlh sojan nan yana jin anche Bgs ne zai hukunta tashi yasa bindiga ya harbi kansa ya mutu, kai bama wani ba ko ni da kai na idan misali yanzu nayi laifi a che Bgs ya hukun tani to ina mai tabbatar maka harbe kai na zanyi na mutu dan da Bgs yamin hukun chi gara na mutu na huta dan hukunchin sa ba kyau ba zai kashe ka ba amma zaka gwanmachi mutuwa idan ya fara hukun taka, kana gani gaba ɗaya faɗin London idan aka ambaci sunan shi sai kasar ta girgiza daga manya manya masu faɗa aji a kasar har kananan yan siyasa mutuwar tsoron sa suke koda super market kaje chikin wasa ka amince sunan sa nan take zakaji jama'a sun nitsu ba zaka rasa masu furta kallamar shahada a chikin su bama" "To ai Yusuf wan nan dalilin ne yasa nache maka wani lokaci idan Bgs yayi wani abun sai naga kamar bashi da imani mu dai yanzu sai dai mu dage mu taya sister da addu'a" dariya Yusuf yayi kafin yace "ba dole na taya sister da addu'a ba domin idan Allah ya dai dai ta komai ɗan da zasu haifa ba karamin kyau zai yiba madara da madara ne suka haɗu kyau iya kyau baa magana shiyasa na yanke hukunci first born na Bgs nawane awaje na zai zauna, amma Allah yasa ya ɗauki blue eyes na sister" tsaki Khalid yaja san nan yace "wlh Yusuf kai dai baka da aiki wato har ka tsara yadda ɗan su zai kasan che ko to in ban da kai ma da wani zanche Ai da Bgs da sister kaman nin fuskar su ɗaya basu da wani banbanci idan ba na kalar ido ba" Yusuf zai yi magana kenan idon sa ya sauka a kan Abba dake tsaye a bakin kofar Betroom nashi ya harɗe hannu a kirji ya zuba musu ido yana kallon su chikin sauri Yusuf ya miƙe ya kama hanyar fita yana faɗin "my baby na kirana miƙewa Khalid ma yayi batare da ya lura da Abba ba ya bi bayan Yusuf yana faɗin "to ai nima sis love ɗina na jirana binsu da ido Abba yayi har suka fice daga Palon sauke nauyayyar ajiyar zuchiya yayi kafin ya fara magana "Na tabka babban kuskure arayuwata nayi da na sanin haɗa Bgs da hiyana ido na ya rufe bani da burin da ya wuche in samo wa ɗana mace ta gari batare da na yi la'akari da halin da ita yarinyar zata shigaba, gaskiya da baa ɗaura Auren nan ba da ba abun da zai hanani in aura wa Ahmad ita ni da kaina na jefa rayuwar marainiyar Allah a chikin kunchi da damuwa innalillahi wa inna ilaihir rajiun Ya Allah kana gani ban yi hakan da nufin chutar da itaba ban yi hakan da nufin kun tata ma rayuwar taba,nayi hakan ne da kyakkyawar niya da kuma yakinin wata rana zai sauya ban san chewa abun nashi ya kai har haka ba daga chewa Bgs ne zai maka hukunci kawai sai ka harɓi kanka da bindiga to inaga yarinyar da aka haɗasu dole kuma anya bazan raba auren nan ba kuwa kai dole nayi magana da Aisha tun abu bai yi nisa ba musan abun yi, ya Allah ka kawo min agaji Allah ka kawowa hiyana mafita yana kai karshen maganar ya juya ya koma chikin betroom na shi Kwanche yake a saman katafaren gadon sa yana latsa waya kiran Aunty farida che ta shigo wayar sai da wayar ta kusa tsin kewa san nan yayi picking tare da manna wayar a kunnen sa, daga ɗayan ɓangaren Aunty farida tace "Hello Prince Ykk Y gida? Shiru ya ɗan yi na yan sakanni kamar ba zai yi magana ba "lfy Ykk?ya faɗa a takaice yayi maganar yana kawar da fiska gefe kamar yana gaban ta "Ina lfy dan Allah prince magana nake son yi da hiyana kuma kaga bata da waya pls ka kai mata wayar ka muyi magana" ta karisa maganar chike da fargaban abun da zai biyo baya, Aunty farida na gama magana batare da ya bata amsa ba ya katse kiran tare da yin block na number Aunty farida yayi wurgi da wayar gefe guda, wani dogon tsaki yaja tare da miƙewa ya fice daga ɗakin ya nufi part na Aryan Kwanche saman sofa mai zaman mutun 3 ya isko Aryan ya ɗora hannun sa ɗaya a saman fuskar sa dai dai sai tin ido ɗayan hannun kuma ya ɗora a kan chikin sa yayi shiru, shiru Bgs ya tsaya a bakin kofa yana kallon yadda Aryan ya rame sosai yayi baki ya sauya gaba ɗaya ya fita hayyachin sa kamar ba shi ba nan take wani mugun tausayin Aryan ya dira masa a rai a hankali ya zuro kafafun sa ya shigo chikin palon saman sofa mai zaman mutun 1 ya zauna kasa kasa ya fara kiran sunan Aryan "Aryan Aryan" ɗauke hannun sa Aryan yayi daga kan fiskar sa slowly ya waro Ash eyes nashi da suka sauya yanzu sun kara girma saboda raman da yayi sunyi jaa sosai gaba ɗaya jijiyoyin idon nasa a tsai tsaye suke kallo ɗaya yayiwa Bgs ya kawar da kan sa gefe guda tare da yun kurawa ya tashi zaune "Aryan ka tashi ka shirya dan ina ga yau zamu wuche mu koma bakin aiki ba zan iya zaman Naija ba" chikin kasalalliyar murya Aryan ya fara magana "Bgs ka tafi kawai ni ba zan je ko ina ba tare da matata ba idan kaga na bar Naija to tare da ita ne" "what!!? Aryan kasan me kake faɗe kuwa mace fa kace ni ai na ɗauka duk damuwar da kake chiki saboda rasuwar Aiman ne" "No Bgs zafi biyu ne a lokacin guda suka haɗun min ina rokon Allah daya bani ikon chin wan nan jaraba da ya jarab cheni da shi, wlh zuchiya ta ta fara karaya kwata kwata ji nake duniya ta ishe ni na rasa ina zan saka kaina" "Amin amma yanzu dai katashi kaje ka shirya mu tafi, ka dai na yawan tunani addu'a Aiman ke buƙa ba wani abu ba" "Bgs nafa faɗa maka babu in da zanje ba tare da matata ba "wai ni kam Aryan kana da lfy kuwa kasan me kake chewa kuwa Aikin naka fa "bgs lfy na kalau aiki kuma idan ba zaka iya ɗaga min kafa har Allah yasa naga matata ba to zan rubuta maka later barin aikin sai kasa hannu domin idan babu my d a rayuwata rayuwar tawa bata da sauran wani amfani, shiru Bgs yayi ya zubawa Aryan green eyes nashi yana kallon sa from head to toe ya san dai iya gaskiya Aryan ke faɗa domin duk wani maganar da zasu yi da Aryan tofa basa saka wasa a chikin ta "Aryan mace kuma kai ina ba gaskiya kunne na ke faɗamin ba "no bgs gaskiya kunnen ka ke faɗama ba karya bane ina son matata ina kaunar ta fiye da rai na tun ranar da na fara ganin ta a duniya na kamu da matsanancin Son ta idan har na bika London yanzu ba tare da ita ba tofa ba zan kai labari ba dan haka ka kyaleni a nan kawai har ta Allah ta kasan che idan Allah ya ƙaddara zan ganta tofa zaka iya dawowa ka sameni idan kuma babu rabon na ganta tofa zaka dawo kasamu gawata yana kai karshen maganar ya miƙe da kyar ya shiga betroom nashi, wani irin bakin ciki ne ya tokarewa bgs makoshi jiyayi ya kara tsanar mace a rayuwar sa yanzu yasake tabbatar wa kan shi mace halittace mai rauni kuma duk lokacin da ta raɓeka kai ma zaka zama mai rauni dobi duk jarumtar Aryan da izza da kuɗi da mulkin da yake da shi jibi yadda ya dawo saboda mace, macen ma yar karamar yarinya no ba zan taɓa bari hakan ta faru da niba wlh mikewa yayi jiki ba kwari yanufi hanyar fita har yakai bakin kofar fita sai kuma ya juyo dan ba zai iya barin Aryan a halin da yake chiki ba bin Aryan yayi chikin betroom ɗin Zaune a gefen gadon ya isko Aryan ya dafe kansa da hannu ɗaya sai wani huci yake yana murza sai tin zuchiyar sa da hannu ɗaya, karisowa in da yake Bgs yayi gefen sa ya zauna yasa hannu ya chire hannun Aryan da ya dafe kan sa dashi chike da tausayin ɗan uwan nashi ya fara magana "Aryan pls ka daina damuwa kasan dai ba zan iya jure ganin ka a wan nan yana yin bako zan baka hutu har tsawon lokaci da zaka gane matar taka san nan ai na ta ɓata? Chiki rau'nanniyar murya Aryan yace "a Maiduguri ta ɓata" "ok to nama alkawarin in dai tana chikin Maiduguri bata fitaba to In Sha Allah bazata kara kwana biyu bata dawo gareka ba, kayi waya headquarter kace ni na bada izinin abaka sojoji mota 20 naso na taya ka neman ta da kaina amma ba lokachin all the best my blood amma dai ka dai na shiga damuwa dan in kana chikin damuwa nima dole na shiga damuwa kuma ba zan samu kwanchiyar hankali ba" juyowa Aryan yayi ya rungumi Bgs yana faɗin "nagode da ka fahimci ni nagode ɗan uwana" hannu Bgs yasa yana ɗan bubbuga bayan Aryan awan nan yanayin Fahad ya shigo ya same su Zama yayi a gefen Bgs yana kwaɓe fuska sakin Bgs Aryan yayi yana faɗin "Fahad lfy na ganka haka, sai lokachin Bgs ya dawo da kallon sa kan Fahad ɗin "yaya Aryan pls wani magani ya kamata na bawa Amrat bata da lfy ne? Dogon tsaki Bgs yaja tare da miƙewa ya fice daga ɗakin "me yake damun ta Fahad? Shiru Fahad yayi ya sunkuyar da kai dan bai son ya faɗawa yaya Aryan amrat ta fara period "to Fahad lfy ko dai chiwon nata baa faɗa ne? "Aa yaya Aryan kawai irin chiwon sun nan ne na matan kuma chikin ta yana chiwo sosai tun safe takemin kuka" duk da tashin hankali da Aryan ke chiki hakan bai hana shi yin murmushi ba dan Fahad ya bashi dariya eyee su Fahad ma an girma har da mata yanzu kam "tashi gaje ka ɗauko min box bari na baka maganin da sauri Fahad ya miƙe ya nufi wajen da ake ajiye wa ya ɗauko ya kawowa yaya Aryan magani kala uku Aryan ya bashi tare da faɗa masa yadda zai bata chikin sauri Fahad ya ansa tare da faɗin ngd kana ya fice daga ɗakin binsa da kallo Aryan yayi har ya fice san nan ya karisa hayewa kan gadon ya kwan ta ya lumshe ido KHALID " Yaya Khalid dan Allah ka barni naje wajen Aunty hiyana mana" chewar Zahra dake kwanche saman sofa ta tada kai da chinyar Khalid "eyeee Auta wato yanzu ba kya tsoron yaya prince ko!? "aa yaya Khalid ina tsoron sa sosaima amma dai gaskiya zanje wajen Aunty hiyana dan wlh ina kewar ta sosai" "to yau she kika fara kiran Hiyana da Aunty kuma?Yayi maganar yana tura hannun sa chikin rigar ta, ɗan buge hannun sa Zahra tayi chikin shogoɓa tace "Kai yaya Khalid jiyama da ka shamin wlh zafi suke min ni ka kyaleni" sunkuyo da kansa yayi dai dai sai tin face nata chike da so da kauna yace "gaskiya ni da kayana ba zan bari ba bazan iya dai na sha da kuma matse suba" rufe ido Zahra tayi ta turo baki tana faɗin "Allah to sai na koma ɗakin Ammi na" yar dariya yayi kafin yace "ai da yafi domin a part ɗin Ammi ma zai fi daɗi abun kinga jiya dan ina sha kika rinƙa min kuka wai zafi to idan a part ɗin Ammi ne ko zan shanye dukka ba zakiyi kuka ba dan kina tsoron wani yaji kuma kin san ni kam ba ruwana ko agabab Ammi zan.. bai kai ga karisa maganar ba Zahra ta rufe masa baki da hannun ta tana faɗin "ai nasan zaka iya to ni babu in da ma zanje yanzu dai pls yaya Khalid ka barni mana naje na ga Aunty hiyana" "to naji idan na barki kikaje kika dubo hiyana in kin dawo me zaki bani? Da sauri Zahra tace Allah ka barni zaje duk abun da kake so zan baka" "kin tabbatar? "Eh yaya Khalid na tabbatar "ok to tashi kije amma karki daɗe minti 30 na baki kawai "yauwa yaya Khalid nagode" chikin zumuɗi ta muƙe fisgo ta yayi ta dawo ta faɗa saman kirjinsa a tare suka furta ash zafi "yaya Khalid me kuma na maka ka barni na tafi mana pls" "ba zaki tafi baki min kiss ba" turo baki Zahra tayi tana faɗin "to ka rufe ido ka" "aa ban yarda ba gaskiya haka jiya ki kamin ni dai ido na a buɗe zaki min in ba haka ba afasa zuwa wajen Hiyana nan" dukan wasa ta kai masa a kirji bam tana faɗin "Allah yaya Khalid kai ko "amin hot kiss ko kuma afasa zuwa wajen Hiyana ɗago kanta tayi a hankali ta haɗe fuskokin su tare da runtse idonta a hankali ta kamo lips nashi na kasa tafara tsotsa kamar jira yake daman ya tura hannun sa chikin rigar ta ya fara wasa da breast nata sai wani nishi yake Zahra data ga abun nashi ya fara yawa chikin dabara ta shammache sa ta kwache kanta da gudu ta miƙe ta fice daga Palon kwafa yayi yana faɗin "wlh zan kamakine yau bazan ɗaga miki kafaba, ita dai Zahra bata bi ta kansa ba tayi waje abun ta kai tsaye part ɗin Bgs ta nufa gaban ta na dukan uku uku NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 6* Saɗab saɗab Zahra take lallabawa kamar ɓarauniya ta shiga part ɗin Bgs sai waige waige take tana tafiya tana juyowa ta kalli bayan ta karaf sai ji tayi tayi karo da mutun chikin tsoro da tashin hankali ta ɗago kai ganin Aunty amarya ne tsaye a gaban ya sa ta sauke nauyayyar Ajiyar zuchiya tare da faɗin "ina wuni Aunty amarya "lfy lau Auta me ki ka zo yi a nan kuma kika bar ɗakin mijin ki? "Wajen Aunty hiyana nazo" jin Zahra ta ambaci sunan hiyana yasa Aunty amarya ta ɗaure fuska cheke da ɓachin rai tasa hannu tawa Zahra nuni da ɗakin Bgs dan mugunta tache hiyana na chikin nan" "to" kawai Zahra tace san nan ta wuche ta haye saman stair case ɗin ta nufi ɗakin yaya prince ɗin Aunty Amarya kuma sai murmushin mugunta take ta nufi hanyar fita daga palon A hankali Zahra ta tura kofar kamar wadda bata da gaskiya ta shiga yana tsaye gaban mirrow jikin sa sanye da kayan sojoji yana gyara lallausan kuma bakin gashin kan sa, jin anshigo masa ɗaki ne yasa ya ɗago green eyes nashi ta chikin mirrow yana kallon Zahra dake ta yan waige waige alamar bata ganshiba zuba mata ido yayi sosai ya kalleta san nan ya kalli kanshi ba shakka Auta tana kama dani sosai, why nake kaunar Auta sosai har hakane? Yayi wa kansa yambayar da ba shi da amsar ta "zo nan ke!!"ya faɗa tare da juyowa yana kallon ta da kyau, chikin tsoro da tashin hankali Zahra ta karisa gaban sa ta sugun na kasa murya na rawa tace "ina wuni yaya prince" "me ya shigo dake part nan!!? banche karna kara ganin ku a nan ba!!? "Kayi hakuri wajen Aunty hiyana nazo, jin an ambaci sunan hiyana yasa ya ɗaure fuska sosai chikin tsawa yace "tashi ki fita ko nayi ball dake!!! Da gudu Zahra ta miƙe ta fito a bakin kofar ɗakin nasa ta waje ta tsaya tana tunanin ina ne ɗakin Hiyana dan ni dai gaskiya ba zan tafi ba har sai na ga hiyana ta Tayi nisa chikin tunanin da take ne sai taji shesshekar kuka a ɗakin dake kusa da na Bgs kuma muryan Hiyana che ke wan nan kukan, chikin sauri ta tura kofar ɗakin ta shiga turus ta tsaya ganin hiyana a duke tali nill down ta daga hannu sama tana kuka ga zulaihat tsaye a kanta rike da bulala chike da bachin rai da fushi chikin tsawa Zahra tace "ke zulaihat me hakan!! Chike da izza zulaihat tace "ina ruwanki ko kimin shiru ki fita a ɗakin nan ko kuma in haɗa dake, karisowa chikin ɗakin Zahra tayi dai dai gaban hiyana taje tasa hannu ta ɗago ta tare da mai da ta kan gadon chikin fushi ta juyo ta zabgawa zulaihat wani wawan mari ta kwasa a guje tayi waje, a guje zulaihat ta bi bayan ta a dai dai tsakiyar palon kasa ta damko gashin Zahra ta baya da karfi ta ja ta baya wani ihu azaba Zahra ta saki hankaɗata kasa zulaihat tayi ta faɗi ta buge goshin ta a kasa wani razanannen kara ta saki gadan gadan zulaihat ta nufeta a zafafa ta ɗaga hannu zata kaiwa mata naushi a chiki, chak daji a damki hannun nata da karfi kafin ta ɗago taga wanene ya kwashe kafafunta ta faɗi kasa wani wawan mari ya wanke mata fuskar ta dashi wadda yasa gaba ɗaya ta daina gani, baiyi wata wata ba ya sa kasa yayi ball da ita ta tafi luuuu saboda tsantsin wajen ta bugu da jikin stair case wani ihun azaba ta saki lokachin guda kuma ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa Dawo da kallon sa kan Zahra yayi tare da miƙa mata hannu alamar ta kama hannun sa ta miƙe chike da tsoro da mamaki Zahra ta kama hannun sa jawota yayi ta faɗa kan faffadar kirjinsa da ɗan tsawa yace "ba nache ki bar part din nan ba me ya hana ki tafiya kuma wacece wanchan? Chikin shesshekar kuka Zahra tace "kayi hakuri yaya prince wlh ina son ganin Aunty hiyana che shiyasa amma yanzu zan tafi" " wacece wan chan? "Yar uwan Aunty amarya che" "me ya kawota part nan har zata bugeki? Yayi Maganar tare da raba ta da jikin sa nan dai Zahra ta bashi labari yadda ta shigo ta samu abun da zulaihat kewa Hiyana, tsaki yaja tare da juyawa ya koma betroom na shi Haurawa sama Zahra ma tayi ta koma ɗakin Hiyana suka bar zulaihat sume awajen In da ta bar hiyana a wajen ta dawo ta same ta sai kuka take gefenta ta zauna chike da bachin rai tafara magana "yanzu Aunty Hiyana yar zulaihat ɗin nan zaki bari ta bugeki dame ta fiki eh? To wlh tun wuri idan zaki tashi ki dai na zama shiru shiru ki kwatar wa kan ki yanchi gwara ki tashi, wlh ki ajiye ustazan chinkin nan yanzu lokachin fafata yaki ne to bari kiji in faɗa miki ma zulaihat tazo gidan nan ne domin ta samu soyayyar yaya prince shiyasa na tsaneta ranan na shiga part ɗin Aunty amarya na jisu suna shawan yadda zasu bullowa yaya prince ita da Aunty amarya to kinga yanzu tashi zakiyi ki ɗaura ɗamarar yaki ki kwachi mijinki" chikin shesshekar kuka hiyana ta fara magana "Aunty Zahra ai Aunty amarya che tazo tache komai zulaihat ta sani in rin ka yi idan ban yiba sai ta kusan kashe ni shiyasa kuma Ni fa yaya prince ba sona yake ba ya tsane ni bai son gani na dan haka ba ruwana da shi nima, kuma ba wani yaki da zanyi a kansa" Zahra zatayi magana sukaji an buga kofar ɗakin Da sauri Zahra ta miƙe ta nufi kofar tana faɗin "Allah yasa ba yaya prince bane dan yace na bar part din nan juyowa hiyana tayi ta zubawa kofar ɗakin blue eyes nata, chike da tsoro Zahra ta buɗe kofar ɗakin ganin yaya Khalid ne yasa ta sauke nauyayyar ajiyar zuchiya "my wife zo ki wuche kije ki ɗauki duk abun da kike bukata nan da 10mins jet ɗin yaya prince zai tashi zamu koma London ɗan leko da kansa ɗakin yayi chike da kulawa yache "hiyana tashi kema ki shirya yanzun nan muna palon Abba muna jiran ku yana gama faɗin hakan ya juya ya nufi hanyar fita Juyowa Zahra tayi ta kallin Hiyana chike da farinchiki tace "to Aunty Hiyana yaki da su zulaihat ya kare kiyi sauri ki shirya "Aunty Zahra taya zan tafi ba tare dasu diyana ba? ina diyana na take? wani hali take chiki yanzu? shin tana raye ne? ko ta mutu? "Aunty Hiyana kiyi hakuri kisani Abba ba zai taɓa barin rayuwar diyana ya salwanta a ban za ba zasu nemota In Sha Allah yanzu dai ki tashi ki ɗauki abun da kike so kiyi sauri dan kinsan halin yaya prince baya son jira "to Aunty Zahra, da sauri Zahra ta bar wajen ta sauko kasa ta fice daga palon ta nufi part ɗin mijin ta sauri sauri Hiyana ta mike itama tafara shiri Gaba ɗaya family sun haɗu a palo Abba ana jiran Hiyana da Lamrat da yaya Yusuf Rike da hannu lamrat yaya Yusuf ya shigo gwanin ban sha'awa saman sofa mai zaman mutun 2 ya zauna tare da zaunar da Lamrat kusa dashi, sukayi shiru suna jiran Hiyana, sai kwaɓe fuska Bgs yake ba dan Ammi dake wajen ba da ba zai zauna ba a hankali take takowa zuwa chikin palon tana sanye da hijabin ta har kasa fari tas ta sanya nikaf baki kusa da Ammi taje ta zauna gyaran murya Abba yayi ya fara magana "to ku bani hankalin ku gaba ɗayan ku, nitsuwa sukayi gaba ɗayan su suka zubawa Abba ido suna kallon sa banda Bgs daya sunkuyar da kai kasa chigaba da magana Abba yayi "Safras ya bukachi da ku koma bakin Aikin ku yau to naji kuma na barɓi hakan amma ban da Aryan domin ya sanar dani ya bawa Aryan hutu zuwa lokacin da zamu gane diyana, tare da matan ku zaku koma kuma zaku tafi tare da Fahad saboda amrat dan idan kuka tafi da yan uwan ta bazata ji dadin zama ita kaɗai a nan ba, ba zan gaji da yimasu nashiha akan ku kula da hakkin marayun dake kanku ba kusani yanzu kune uwan su kune uban su basu san kowa a chan ba sai ku, ina haɗa ku da Allah karku bari yaran nan suyi kukan marai chi" miƙewa Aryan yayi chikin dashewar murya yace "Abba ina ganin No need na zauna a wajen nan saura 30mins jirgi na ya tashi zuwa Maiduguri ya karisa maganar kamar zaiyi kuka, jiki ba kwari ya fice daga Palon, wani irin mugun tausayin Aryan ne ya dira a zuchiyoyin gaba ɗaya jama'ar dake Palon, shiru Abba yayi yama kasa chigaba da magana Miƙewa tsaye Bgs yayi yace "Abba na wuche "aa Safras ka same a ɗaki zanyi magana da kai kafin ku wuche yana kai karshen maganar ya miƙe ya nufi betroom na shi bin bayan sa Bgs yayi kutashi muje ko chewar Yusuf miƙewa sukayi a tare Yusuf ya riko hannun Lamrat Khalid ya riko hannun Zahra Ahmad da Fahad sukayi gaba Amrat ta rike hannun hiyana sukayi waje Umar da Haidar suka rufa musu baya, palon ya rage Ammi Ummi da kuma Aunty amarya "wai ina zulaihat ne bata fito ba? chewar Ummi guntun tsaki Aunty amarya taja kafin tace "tana ɗakin ta mana kin san ita bata son hayani yane" shiru sukayi ba wanda ya sake magana A harabar gidan jikin motochin da sojojin bgs suka jera musu domin tafiya Airport suka tsai tsaya suna jiran Bgs Fitowa Bgs yayi Abba na biye da shi a baya yana musu fatan alkhairin, taku irin na jaruman maza bgs yake kallo ɗaya zaka yiwa face nashi ka fahimci yana chikin bachin rai sosai, sai wani huchi yake yana furzar da iska mai matukar zafi daga bakin sa, da gudu jibga jibgan sojojin sa sukayo wajen su bubbuɗe musu kofar motochin, bgs bai bi ta kan kowa ba ya shiga mota ya zauna Khalid Yusuf mota ɗaya suka shiga tare da matan su Motar da bgs ya shiga shi Fahad yaje ya shiga hiyana na rike da hannun Amrat sunyi shiru sun rasa wani mota zasu shiga "Sister zo mushiga motan nan kinji? Chewar yaya Ahmad yayi maganar yana nunawa hiyana motar da zasu shiga ba musu hiyana ta bi bayan sa rike da hannun Amrat suka shiga mota ɗaya da yaya Ahmad, kwata kwata Abba bai ji dadin hakan ba amma baya son yayi magana dan yanzu ma da kyar ya shawo kan Bgs akan ya yarda hiyana ta rinƙa shirya masa abin chi idan sun koma London kuma da kyar ya lallaɓa shi akan karya rinƙa daka mata tsawa dan bawani koshin lafiya ne da itaba da zarar abu ya tsoratata sai suma shiyasa Abba ya lallaɓa bgs akan karya rinƙa mata tsawa. Da gudun gaske motochin suka bar gidan kai tsaye Airport suka nufa, juyawa Abba yayi ya koma chikin gida chike da tunanin ya zaman Bgs da hiyana zai ka san che a London Amma yayi wa kansa alkawarin yimusu zuwan bazata nan da 2 week's dan yaga meke tafiya Karfe 2 dai dai katafaren haɗaɗɗen jet na Bgs wadda ke ɗauke da tambarin sunan sa kamar haka PRINCE SAFRAS ya ɗaga zuwa London United Kingdom To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu akoi chakwakiya fa shine yaya zaman hiyana da bgs a London? ina diyanan yaya Aryan take? Su Aunty amarya zasuyi nasara kuwa? Shin mutuwa zulaihat tayi ko suma? Inna habiba ta mutune ko suma tayi? Shin Aryan yana ganin diyana ku koma taɓata kenan? Yaya Aunty amarya zatayi idan ta samu lbr abun da bgs yayiwa zulaihat? To domin samun amshoshin ku ku chigaba da bibiyar princess teema Star lady 💃💃 NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 7* 9pm jet ɗin yaya prince yayi landing a kasar London United Kingdom, ba tare da ɓata lokachi ba Bgs ya miƙe ya nufi hanyar fita, wasu jibga jibgan rundunan sojoji masu ji da karfi da lfy a gere daga farkon in da jet ɗin yake har wajen motochin da akan tana da domin ɗaukan su Bgs zuwa gida layi biyu suka geru ga wani haɗaɗɗen farin karfet da aka shinfida daga farkon jet ɗin har zuwa wajen motochin A hankali Bgs ya sako kafar sa wajen jet ɗin nan take wayan nan rundunar sojojin masu ji da lfy da karfi suka fara ɗaga hannu suna sara masa tare da buga kafa ga dubbannin yan jarida dake chike awajen suna son suzo suyi hira da Bgs amma suna tsoro dan shi kullun fuskar sa babu alamar wasa kullum a ɗaure take tam,ganin hakan yasa suka saita Camera kawai suna ɗaukan sa hoto batare da yayi Magana ba, bai bi ta kan kowaba ya fara taku irin na jaruman maza ya sauko ya fara tafiya kan wan nan farin karfet da aka shin fiɗa masa, duk in da yazo wuchewa sai sojojin sun ɗaga hannu sun sara masa, bai tanka kowa daga chikin suba kai ko kallon in da ma suke bai yiba, ya nufi motar tun bai karisa wajen motar ba Abdol ya buɗe masa kofar motar yana ƙarisowa ya shiga ya zauna hannu Abdol ya ɗaga ya sara masa tare da rufe kofar motar. A tare Yusuf da Khalid suka fito rike da hannun matan su gaba ɗaya sojojin sun sha ruwan mamaki ganin Yusuf da mace, dan sun san halin sa ƴaƴan manya manyan yan siyasar dake kasar sunyi ta bibiyar Bgs Aryan da kuma Yusuf amma ko ɗaga ido su kallesu basu ɗaba yiba kuma har yanzu akoi wasu da suka nache su dai dole sai Bgs, gaba ɗaya yan jaridun dake wajen suka dakata da daukan Bgs suka komar da Camera kan Yusuf da Khalid dan sun sha ruwan mamaki ganin su da mata. Fahad Ahmad tare suka fito suna yar hira sama sama nan dai suma yan jarida suka fara ɗaukan hoton su kowa jira yake yaga fitowar tager Aryan amma shiru shiru daga karshe hiyana tare da amrat suka fito, dai dai tsakiyar karfet ɗin nikaf na hiyana ya kwanche, ya gangaro ya rufe mata ido hannu tasa ta chiro nikaf ɗin gaba ɗaya, ta rike a hannun ta, nan take kallo ya dawo kanta manya manyan Generals na sojoji da manya manyan yan siyasan da su kazo tarban su Bgs sai wani kallonta suke suna lashe baki da mamaki sojojin dake wajen ke kallon hiyana ɗaya daga chikin yan jaridan ne ya matso kusa da ɗayan yace "kai kaga wata hurul ai, mai kama da Brigadier General Safras anya wan nan ba kanwar sa bace dan kaman nin nasu yayi yawa? "Kai john wlh ka iya bakin idan ba haka ba yanzu zaka jika a bakon waje, shiru sukayi suka chigaba da bin hiyana da Camera suna ɗaukan ta gaba ɗaya jama'ar dake wajen kallon su ya dawo kan hiyana da Amrat chike da jin haushin hakan Fahad yace "wai sister's ba zakuyi sauri ba!? Da sauri suka kariso wajen motar da yaya Ahmad ya shiga shi suka shiga a tare motochin suka bar Airport ɗin suka nufi gida Motochin na parking a chikin gida Bgs ya fito ya nufi chiki gaba ɗaya su Fahad ma suka fito suka bi bayan sa, a babban palon kasa suka zauna, Bgs da Fahad kuwa part na Bgs suka wuche basu tsaya a palo ba, kallon Yusuf Khalid yayi san nan ya dawo da kallon sa kan hiyana dake sunkuye da kai kasa ya fara magana "Sister ki tashi ki bi mijin ki part na shi kije kiyi wanka ki huta idan kin shiga palon, zakiga kofofin guda uku a chiki to ki shiga ɗakin gefen hagu kinji shine ɗakin ki na tsakiyar kuma ɗakin yaya prince ne" ya karisa maganar yana nuna mata part ɗin Bgs da hannu "to kawai Hiyana tace san nan ta miƙe jiki ba kwari ta haura sama bin ta da kallo sukayi har ta karisa haurawa ta shiga part ɗin Bgs, dawo da kallon sa Khalid yayi kan Amrat yace "kema sister Part ɗin da Hiyana ta shiga nan zaki je domin da alama mijinki a part ɗin Bgs zai zauna ina tunanin yana ɗakin gefen dama, kije kema kiyi wanka ki huta sai anjima idan mun haɗu wajen chin abinchin" to Amrat tace tare da miƙewa itama ta haye sama, hannun Zahra ya kama tare da miƙewa yana faɗin "sis love muje ko, tsaki Yaya Ahmad ya ja kafin ya miƙe ya nufi part nashi yana faɗin "nima dai na kusa Auren nan, dariya Yusuf yayi tare da miƙewa ya ɗauki Lamrat chak kamar yar baby ya nufi Part na shi da ita Da sallama Amrat ta shigo ɗakin da yaya Khalid yace taje,ɗaki ne mai girman gaske ɗauke yake da wani katafaren gadon mai shinfiɗe da White bet shit ba ƙaramin kyau gadon yayi ba, ga wasu haɗaɗɗun sofa set 1 Brown da milk a tsakiyar kujerun akoi wani haɗaɗɗen sofa table daga gefen dama kuwa wasu tagwayen kofofi guda biyu ne awajen da alama ɗaya kofan toilet ne ɗayan kuma dressing room ne ta shagala da kallon haɗuwar ɗakin sai ji tayi an sunkucheta chak sai kan gado. A hankali ya kwantar da ita chike da kulawa yace "tsoron ɗakin kike ne? "Aa kawai ina kallon ɗakin ne" "ya miki kyau kenan? "Eh mana yaya Fahad ɗakin yayi kyau sosai" "ok to tun da ya miki kyau a nan zamu zauna daman so nake mu koma Part na yaya Aiman amma bari mu zauna a nan kawai tun da kina so ɗakin" shiru tayi batayi magana ba kallon fuskanta yake sosai ji yake kamar ya mai data chikin sa, kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "tashi muje na miki wanka" dariya tayi wadda yasa dan siririn wushiryar dake tsakanin fararen hakoran bayya, chike da yaranta tace "yaya Fahad ai na iya wanka ni ba sai kamin ba "eh ai nasan kin iya tun da kullun ke kikeyi amma yau ni zan miki da kai na" zatayi magana yayi sauri haɗe bakin su waje guda sosai yake kissing nata sai da yayi kissed nata mai isar sa san nan ya saketa yana kallon face nata, turo ɗan karamin bakin ta tayi chike da yarinta ta fara magana "yaya Fahad wai kai sai ka rinka shawa mutun baki kuma fa yana min zafi" murmushin gefen fuska yayi kafin yace "ai ba bakin ki bane na wane kuma sha kam yanzu na fara muje na miki wanka sai mu dawo na chigaba da sha" "to yaya Fahad baki na ɗin yana maka daɗine? "Sosai ma kuwa ai bakin ki yafi zuma daɗi amma kefa ba ki faɗamin ba nawa bakin akoi daɗi? "To ai ni ban taɓa shan naka ba kullun kai kake shan nawa" "ok to yanzu kema ki sha nawa sai ki faɗamin akoi daɗi ne ko babu" yayi maganar ya kara haɗe fuskokin su sosai, chikin nitsuwa Amrat ta kamo lip nashi na kasa tafaɗa sha kamar yadda yake mata, wani irin shock yake ji bai ma san lokachin da ya rungumeta gaba ɗaya ya maido ta kirjin saba wani irin salon kiss ya shiga yi mata, lokachin guda ya ruɗe sai wani numfashi mai zafi yake fitarwa, kuka Amrat ne ya dawo dashi daga duniyar da ya faɗa, a hankali ya zame jikin sa daga nata ya ɗan koma gefe da kyar ya iya buɗe bakin sa chikin dashewar murya yace "me ya faru ki ke kuka? Chikin shesshekar kuka tace "ba kaine ka danne niba kuma kirji na yana min zafi ga baki nama zafi ya kemin" "oh sorry to tashi ki je kiyi wanka dan yanzu gaba ɗaya jikina ya mutu ba zan iya ɗagaki ba" yun kurawa tayi ta miƙe ta sauko daga kan gadon ta nufi toilet, binta yayi da ido har ta shige chikin toilet ɗin shafa kansa yayi tare da sauke ajiyar zuchiya, kasa kasa yace "wai me ke damu na ne Fahad? Me yasa duk lokacin da naga yarinyar nake kasa samun kwanchiyar hankali har sai ta kasan che kusa dani, kwanchiya yayi tare da lumshe ido yana jiran fitowar ta Kwance yaya Yusuf yake saman katafaren gadon sa yana latsa waya, jin an buɗe kofar Toilet ne yasa ya ɗago yana kallon ta ɗaure take da towal a kirjita ta sanya hijabi zuwa guiwa murmushi yayi kana ya mata nuni da hannu akan tazo ba musu taje kusa dashi ta zauna hannu yasa ya chire mata hijabin dake jikin ta sunkuyar da kanta kasa tayi "kunya ta kike ji ne my baby? Shiru tayi batayi magana ba, hannu yasa ya ɗago haɓarta "ya jikin naki? Kasa kasa kamar wadda bakin ta ke chiwo tace "da sauki" jawota yayi ta faɗa kan kirjin sa ya juya da ita ya mai data kan gadon ya mata runfa da kirjinsa "me yasa kike jin kunyata my baby? Runtse ido tayi tace "babu komai yaya Yusuf kawai dai ina jin bazan iya haɗa ido da kai bane" "mmmm amma zaki iya haɗa baki da ni kam ko? Da sauri ta waro idon ta waje tana kallon sa "kunyar ya tafi ne kuma? naga kin buɗe ido Hannu tasa ta rufe fuskar ta tana murmushi, "my baby ni ki faɗamin wai kin samu sauki ne dan nifa inason ki haifa mana baby masu kama dake da wuri, zame hannun ta tayi daga kan fuskar ta chike da zumuɗi tace "yaya Yusuf nima wlh ina son baby's dayawa pls" kara matsowa kusa da ita yayi har dogon hanchin su na gogan na juna kasa kasa yace "kin shirya ansan baby yanzu ne? "Eh yaya Yusuf ni ko yanzu aka bani ina so kuma ko guda 12 za'a bani inaso" "to waye zai bakin? "Ni ma ban sani ba ina chewa a asibiti ake bawa mutun idan yaje" murmushin kaɗan yayi chike da so da kauna yace "aa duk duniya ni kaɗai ne zan iya baki baby" "yauwa yaya Yusuf to dan Allah ka bani yanzu kaji pls "kin shirya na baki yanzu? "Eh Allah na shirya kawai ka bani inaso amma biyu zaka bani sai na kaiwa Aunty hiyana ɗaya" "ok yanzu kuwa zan baki yan uku ma ba yan biyu ba" zatayi magana ya haɗe bakin su, waje guda waro ido waje lamrat tayi tana kallon sa hannu yasa ya rufe mata ido ta saman kanta, sosai yake kissing nata chikin dabara ya kwanche towel dake jikin ta ɗayan hannunsa ya kai kan breast nata ya shiga shafasu yana ɗan murza yan kananan bakin, zame ɗayan hannun sa yayi daga kan face nata ya zura shi ta bayan ta ya tallaɓota da kyau ya shiga murzata ta ko ina. Lamrat da taga dai ba zai chire bakin sa daga chikin nata ba sai ta gabza wa harshen sa chizo ba shiri ya same bakin sa daga nata yana kallon face nata ganin ido a runtse tana murmushin ne yasa ya fahimci da gangan ta chijesa kwafa yayi yace "zanyi magana nin ki yanzun nan kuwa, kafin ta buɗe ido ya mai da bakin sa kan Nipple nata,wani irin shock sukaji gaba ɗayan su chike da shagwaɓa tace "yaya Yusuf pls kayi hakuri wlh akoi zafi shiru yayi kamar bai ji me take faɗe ba ya chigaba da socking na breast nata yana murza ɗayan da hannun sa lokachi guda ya fita hayyachin sa sai wani gurnani yake fitarwa tun lamrat na rokansa akan ya kyaleta a hankali har ta fara yi masa kuka, amma ina yaya Yusuf baya chikin hayyachin sa baya jin kukan nata, chikin dabara ya zame wandon dake jikin sa tare da shot ɗin gaba ɗaya, kafin ramlat ta ankara sai taji wani azaban zafi ya ziyarche ta lokachi guda wani ihu azaba ta saki tafara kokarin ture'sa tana faɗin "dan Allah yaya Yusuf kayi hakuri wlh ba zan sake chizon kaba na tuba wlh akoi zafi wayyo Ammi kizo ki checheni yaya Yusuf zai kashe ni, duk wan nan ihun da lamrat keyi yaya Yusuf baya jin ta bai ma san tanayi ba socking nata kawai yake, yagushin chizo babu wan da lamrat bata yimasa ba duk ta ya gushe masa fuska tun tana iya ihu da karfi har voice nata ya dai na fita, Yaya Yusuf dai bai bartaba sai da ya mai data chikakkiyar mace san nan ya sauka daga kanta ya kwanta gefen ta yana mai da numfashi, ita kuwa gaba ɗaya bata chikin hayyachin ta sosai tasha wuya Amin afuwa yau naje anguwa sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 8* .......After some minutes Yusuf ya ɗago kai a razane ya miƙe ganin halin za lamrat ke chiki, chike da tashin hankali da danasani ya kariso wajenta "subhanallah shine abun da ya furta lokachin da idon sa ya sauka akan aika aikan daya aikata yayi dana sani sosai, ya ruɗe ya rasa ta ina zai fara taɓa ta tunani ya shigayi gashi gaba ɗaya likitoci dake dubasu maza ne kai shi ko mace ba zai iya bari taga jikin matar shiba bare namiji yanzu ne ya kara jin zafin rasuwar Aiman, da yanzu Aiman na nan sai yaje ya tambayoshi abun da ya dace ya mata, yaya Aryan shine mai ɗan saukin kai shima baya nan ko kwaya ya sha bai isa ya tinkari Bgs da maganar nan ba, ya shiga matsanan chin tashin hankali da danasani ko dai na sanar da yaya Khalid girgiza kai ya shigayi yana faɗin "No No" ba zan iya sanar da kowaba" chan kuma wata dabara ta faɗo masa chikin sauri ya diro daga kan gado ya ɗauki short na shi ya mai da jikin sa ya fara laluɓar wayar sa chan gefe ta karshen gadon ya hango wayar, chikin sauri ya ɗauko tare da kunna hasken screen ya duba time karfe 11pm contact nashi ya shiga kan number Aunty farida ya danna kira, wayar tayi ringing har ta katse baa ɗaga ba, sake kira yayi sai a karo na uku Aunty farida ta ɗaga da murya irin na mai barchi tace "Hello Yusuf" shiru ya ɗanyi yana tunanin ta yadda zai fara sanar da Aunty farida aika aikan da yayi "yaya Yusuf bakaji nane? "Aa Aunty farida ina jinki Ykk? "Lfy lau ya London? Ya Amarya Lamrat? "Uk Alhadulillah" "lfy kakirani a wan nan daren? "Eh Aunty babba lfy ba lfy ba" chikin sauri Aunty Farida ta miƙe zaune tana faɗin "subhanallah ba lfy ba kuma to me yake faruwa baka da lfy ne? Ko dai Lamrat che bata da lfy? Ko kuma sauran yan uwan namu dan yanzu prince yayi block nawa bana samun sa awaya" "Aunty farida ki kwantar da hankalin ki mana irin wan nan jero tambayoyi haka dukkan mu muna chikin koshin lfy daman" sai kuma yayi shiru ya kasa karisawa "dama me Yusuf? Kayi magana mana ko so kake ka bugamin zuchiyata ne haba mana" "no Aunty farida ki bari zan rubuta miki tex kawai" batare daya jira amsar taba ya katse kiran chikin sauri ya shiga rubuta mata massage, yana gamawa ya tura mata ba afi 2mins ba sai ga kiran ta ya shigo wayar sa,ji yayi kamar kar ya ɗau call ɗin saboda kunya amma ba yadda zai yi dole ya ɗauka dan ga Lamrat nata zubar da jini, jiki ba kwari chike da jin kunya yayi picking tare da manna wayar a kunnen sa "Kana jina Yusuf yanzu kasa ruwa mai zafi wadda hannu zai iya shiga chiki sai ka mata wanka ka gasa mata jini amma ka zuba detol a chikin ruwa san nan ba sau ɗaya ba idan ruwan ya ɗan yi sanyi sai ka sauya mata wani mai zafin, zai taimaka mata sosai amma ya zama dole ka kaita asibiti domin kaga lamrat karaman yarinya ce tayu ka jimata chiwo tun da ba waje ɗaya muke ba bare nazo da kaina yanzu kayi mata wanka sai ka shirya ta kuje hospital" tun Aunty farida bata karisa magana ba ya katse kiran chikin sauri ya shiga Toilet ya haɗa mata ruwa mai zafi tsabar ruɗewa yama manta Aunty farida tace ruwan da hannu zai iya tsayawa Dawowa chikin ɗakin yayi ya ɗauki Lamrat chak kamar yar baby ya koma chikin toilet ɗin da ita, chikin baf ɗin wanka ya sanya ta, da sauri ta damke hannun sa dan zafin da ruwan yayi masa, wani irin ihu azaba ta saki tare da kankame hannun sa da karfi, kawar da kansa gefe yayi dan bai san ganin tashin hankali dake kan face nata, sosai lamrat ke masa kuka, jin kukan nata yake har chikin ranshi amma ba yadda zai yi dole ya nema mata lfy, sau uku yana chanza mata ruwa kafin nan ya mata wanka sarki ya saɓota a kafaɗar sa sudawo chikin ɗakin saman sofa mai zaman mutun 3 ya kwnatar da ita yaje ya ɗauko bargo ya rufe ta saboda rawan sanyi da take, komawa yayi wajen gadon gaba ɗaya ya kwashe gayan dake kan gadon, kama daga bargon bet shirt fillows gaba ɗaya ya kwashe su ya kai wajen ajiye kayan wanki ya dawo ya shiga dressing room ya ɗauko wani set na bet shirt da blanket, yazo ya shinfiɗa da kansa, ya koma ya ɗauko ta ya dawo da ita kan gadon sai kuka take, a hankali hankali idan ba ka kasa kunne sosai ba bazakaji kukan nata ba dan voice nata baya fita sosai, shiru yayi yana tunani wani kaya ya kamata ya sa mata dan bata da kaya ko set ɗaya a gidan nan basu ɗauki komai ba sai da safe daman zasuje shopping su saya musu kayan sawa, komawa chikin dressing room ɗin yayi jim kaɗan ya fito rike da jallabiyar sa a hannun, hayewa gadon yayi ya ɗagota ya zura mata jallabiyar tallaɓota yayi da kyau a kirjin sa chike da so da kauna ga wani mugun tausayin ta da ya dira masa a rai kasa kasa ya fara "my baby am so so sorry pls ki dai na kukan nan kinji idan kinayi har chikin raina nakeji pls kiyi shiru kada kanki yayi chiwo kinji? Ko kallo in da yake lamrat batayi ba ta chigaba da kukan ta mai tsuma zuchiya, dafe kai yayi yana kara dana sanin abun da ya kai kata mata, wayar sa ya ɗauko yana kokarin kiran yaya Aryan, sai ga kiran Khalid ya shigo, kwantar da lamrat yayi ya miƙe ya koma gefe dan kar Khalid ya ji kukan lamrat, picking call ɗin yayi tare manna wayar a kunnensa ya fice daga ɗakin ya koma Palo "Hello yaya Khalid" daga ɗaya ɓangaren Khalid yace "Yusuf ka fito muci Abinci mana tun ɗazun muke jiran ka "No yaya Khalid kuchi kawai ni bana jin chin abinchi gaskiya" yana gama faɗin hakan ya katse ba tare da ya jira amsar Khalid ba dan baya son ya jefo masa wata tambayar da ba zai iya amsawa ba. layin yaya Aryan ya fara kira, kira ɗaya Aryan ya ɗaga, chikin dashewar murya yace "Yusuf kun sauka lfy? "lfy lau yaya Aryan ya karfin jiki? "Alhamdulliah" "yauwa yaya Aryan pls alluran barchi nake son yiwa Lamrat" "akan wani dalili zaka mata Alluran barchi" shiru yayi yama rasa amsar da zai bawa yaya Aryan "Yusuf kana jina koma me dalilinka kasani dai alluran barci yana da illa ba kasafai akewa mutun ba sai idan ya zama dole, ka rabu da yar mutane karka sa mata wani chuta "to yaya Aryan wani magani ya kamata na bata domin ni gaskiya bana son kai ta asibiti kasan yadda tsarin kasar nan yake basu da Addini sosai" shiru yaya Aryan yayi yana nazari kuma yana son ya gano dalilin Yusuf na neman magani dan shima bai son tambayar Yusuf ɗin tun da yaga sai wani kauche masa Yusuf ɗin yake alamar bai son asan meke damun matar tashi, amma dole dai ɗayan biyu ne ko dai ta fara period ko kuma, yau ta karɓi bakonchin Yusuf "yaya Aryan ya kayi shirune? "Yusuf matar taka ta fara period ne? "Aa yaya Aryan ba period bane fa kawai" sai kuma yayi shiru, murmushi gefen fuska yaya Aryan ya saki dan ya gano me Yusuf ke ɓoyewa "zan tura maka message ɗin drugs da ya dache ka bata" "ok kawai Yusuf yace tare da katse kiran ya koma chikin ɗaki. Gaba ɗaya sun haɗu a babban palon kasa domin chin abinci ban da Yusuf da Lamrat sai Bgs da baya nan shima, abinchi suke chi chikin kwanchiyar hankali chike da tausayi da tunanin me zai biyo baya Khalid ya dubi Hiyana ya fara magana "sister tashi kije ki kaiwa yaya prince abin chin sa ko" kallon Khalid yaya Ahmad yayi ya buɗe baki zai yi magana, cikin sauri Khalid ya ɗaga masa hannu yana girgiza kai yace "bana bukatar maganar kowa wan nan umarnin Abba ne dan haka dole abi ko ana so ko baa so" jin haka yasa yaya Ahmad yayi shiru ita kuma Hiyana ta mike jiki ba kwari ta nufi kichin nasu, already jourfree mai Aikin su ya gama shirya abin chin yaya prince a chiki wani haɗaɗɗen katowar trey da kyar hiyana ta iya ɗaukan trey ɗin ta fito ta nufi ɗakin nashi, tafiya take Kamar wadda kwai ya fashewa a chiki Da sallama ɗauke a bakin ta tashiga ɗakin nashi yana kwanche saman katafaren gadon sa yana latsa waya daga shi sai short wannan haɗaɗɗiyar suran jikin nashi dake rikita mata da maza awaje lallausan bakin gashin kan nan nashi ya kwanto masa har kan fuska, kasan chewar bai ɗaure ba kuma gashin na da tsawo sosai dan zai iya kai kusan tsakiyar bayan sa, ɗamtsen hannun san nan kuwa kamar zasu fashe saboda karfi da samun horo mai kyau baki lallausan gashin dake kwance saman faffadar kirjin san nan kuwa sai kyalli yake, ga wani gashi mai tsantsi da taushi kwanche a chinyoyin sa har zuwa yatsun kafar sa haka ta sama ma gaba ɗaya hannun sa baki lallausan gashin me mai kyau da sheki ne kwanche awajen har kan yatsun sa na hannu, saman table dake tsakiyar ɗakin Hiyana ta ajiye trey ɗin, ta karisa Wajen gadon ta sugunna tare da sunkuyar da kai kasa, murya na rawa tace " yaya prince ina wuni" shiru bai amsa ba ko kallon in da take bai yiba latsa wayar sa kawai yake "yaya prince ga abin chin ka chan na kawo maka"shiru kamar bai san da shigowar mutun a ɗakin ba, jiki ba kwari hiyana ta miƙe ta fice daga ɗakin, tana fita wani kukan bakin chiki ne ya zo mata da gudu ta wuche ɗakin ta tafaɗa kan gado ta fara rera kukan ta, chikin kuka take faɗin "ni me nayiwa yaya prince yamin irin wan nan tsana haka sai kache ba musulmi ba ya Allah idan yaya prince ne alkhairin a gareni Allah ka kawomin mafita ta yadda zan samu kansa idan kuma shi ba alkhairi bane a gareni ya Allah ka gaggauta chiremin son sa a raina dan isar ka da karfin mulkin ka ya Allah nasan ba wan da ya isa ya bani abun da baka bani ba haka zalika ba wanda ya isa ya kwachemin abun da ka bani ya Allah ka dafamin, ya Allah kasan ina son sa ina kaunar sa tun farkon gani na da shi ya Allah ka dafawa rayuwata, kukan da yachi karfin tane yasa tayi shiru ta dai na magana ta chigaba da kukan ta mai tsuma zuchiyar mai sauraro har barchi yayi awon gaba da ita. Yola Nigeria A hankali Inna ta waro idon ta wani haske ne ya kashe mata ido da sauri ta runtse su sake buɗewa ido tayi a hankali, bin in da take kwance da kallo take sai wani jujjuya ido take sama, karaf idon ta ya sauka kan yaya Bello dake tsaye a Kanta ya harɗe hannu a kirji yana kallon ta, chike da mamaki tace "bello kai ne? Ina ne nan kuma? Waye ya kawoni? Ajiyar zuchiya yaya bello ya sauke tare da saukar da hannun sa kasa ya kariso in da take kwanche ya zauna a gefen ta burman nata ya fara magana "eh goggo habiba nine, nan kuma wajen mai magani ne, kuma ni na kawoki" yun kurawa tayi zata tashi amma ta kasa komawa tayi ta kwanta "yanzu Bello duk irin takurawa rayuwan ku da nayi bai sa kaki taimako na ba" "aa goggo habiba ki daina faɗin haka ko ba komai uwa ɗaya uba ɗaya kuke da Bappan mu kuma ni duk abun da nakeyi inayin sane dan Allah ba dan wani ba" kuka mai tsuma rai Inna ta fashe dashi chikin kuka take faɗin "Allah mai iko dan Allah Bello ku ya femin "goggo habiba kiyi shiru kinga yanzu kina chikin chiwo ni na yafe miki duniya da lahira Allah ya yafe mana tare" Shiru sukayi sai kuka kasa kasa Inna take, yaya Bello na rarrashin ta. KANO slowly zulaihat dake kwanche saman sofa ta tada kai da chinyar Aunty Amarya ta buɗe ido, da murna Aunty amarya ta fara faɗin "alhamdulliah alhamdulliah Allah mun godema ta farfaɗo" Ammi dake zaune a gefe guda ta taso ta nufo wajen tana faɗin "masha Allah" dogon tsaki Aunty amarya taja kafin tace "karki zo nan munafuka ba duk ɗan ki bane yaja ai wlh da ya kashe yar mutane zai gane kurenshi" shiru Ammi tayi ta dakata da nufar tasu da take, Ummi dake zaune saman sofa mai zaman mutun 1 ta mike ta kama hannun Ammi ba tare da tayi magana ba suka fice daga ɗakin sukayi part nasu. Washegari Uk Kwanche Lamrat take kan gado ta tada kai da chinyar yaya Yusuf sai kuka take, Da kyar yaya Yusuf ya iya shawo kan ta ta dai na kuka kwata kwata taki chin abinci ita dai dole ya mai data wajen Ammin ta tun da kasheta yake sonyi, "my baby kiyi hakuri na miki alkawari ba zan sake miki hakan da zafi ba" waro ido waje Lamrat tayi chike da jin haushi tace "au daman yaya Yusuf zaka sake yimin hakan kenan? "My baby dole na sake yi maki mana idan ban miki ba taya zamuyi mu samu baby's" "nifa yaya Yusuf bana son baby's ɗin na hakura kawai ka mai dani wajen Ammi na" "haba my baby idan na mai daki wajen Ammi ni kuma fa dawaye zan zauna kenan? "Ka zauna kai kaɗai mana ai daman kai kaɗai kake zaune ba da ni ba "to shike nan tun da haka kika che yanzu dai zan mai daki wajen Ammi ni kuma sai na samo wata baby na Aura ta aifamin baby's masu kyau" kuka mai karfi Lamrat ta fashe dashi a razane yaya Yusuf yace "my baby lfy kukan me kuma kike "ni yaya Yusuf ka kaini wajen Aunty hiyana ta wlh ni yanzu bana son ka tun da dai wata mata zaka aura" dariya mai karfine ya kwache masa, dariya yake sosai har da rike chiki, ganin yana mata dariya ne yasa ta kara sautin kukan ta sosai, ba shiri ya dakata da dariyan da yake "sorry my baby tuba nake ni ai ke kaɗai kin ishe ni ba ruwa na da wata mace ni kam wasa nake" "ni dai yaya Yusuf ka kaini wajen Aunty hiyana tun jiya fa ban ganta ba"tana magana tana shesshekar kuka "to kiyi shiru idan kina son zuwa wajen su nima yanzu zanje na shirya na je wajen aiki sai karfe 2 na rana zamu dawo sai mu kai ku wajen shopping dan ku zabi kayan da kuke bukata" "to nayi shiru ka kai Ni" mikewa yayi batare da ya sake magana ba ya kwantar da kanta a saman gadon ya sauko kasa ya shiga dressing room jim kaɗan ya fito hannun sa ɗauke da jallabiya baki ya dawo kan gadon ɗagota yayi ya zura mata jallabiyar san nan ya miƙe ya ɗauke ta chak ya nufi waje da ita, a babban palon kasa ya samu su Zahra gaba ɗayan su suna zaune suna hira hiyana ce kaɗai bata wajen, saman sofa mai zaman mutun 3 ya direta chike da jin kunya lamrat ta fara gai da Zahra, shi ko juyawa yayi chikin sauri Zahra na gai da shima bai bi ta kan taba ya haye sama. Da sallam hiyana ta shiga betroom ɗin Bgs sanye take chikin doguwar hijabi har kasa fari tas, hannun ta ɗauke da katon trey mai ɗauke da kayan breakfast nashi, tsaye yake gaban mirrow sanye da uniform na sojoji yana kokarin ɗaure gashin kansa ta baya, kasa kasa hiyana ke satar kallon sa ba karamin kyau kayan suka masa ba kamar dan shi akayi su, sai wani fitinannen kamshin da yake zubawa kamar anyi ɓarin turare ajikin sa, sosai take shakar kamshin turaren nashi table ɗin tsakiyar ɗakin ta nufa da niyyar ajiye masa abincin, turus ta tsaya ganin abincin da ta kawo masa jiya da daddare ma ko taɓawa bai yi ba, shiru ta tsaya tana tunani shin na ajiye masa breakfast ɗin ko zai chi ne ko kuma dai na haɗa har da na jiyan na mayar kitchen tun da ba zai chi ba, tayi nisa chikin tunanin da take, sai ganinshi tayi ya wucheta ya nufi kofar fita, chikin sauri ta tsugun na kasa murya na rawa tace "ina kwana yaya prince" ko kallon in da take bai yiba ya fice daga ɗakin, shiru tayi ta kasa miƙewa dan ji tayi gaba ɗaya jikin ta ya mutu, yanzu ya zatayi da abincin nan, da ƙyar ta miƙe ta fice daga ɗakin ta mai da breakfast ɗin kitchen san nan ta dawo ta ɗauki na jiyan ma ta mai da kitchen chike da ɓachin rai ta koma ɗaki ta kwanta Misali karfe 2pm gaba ɗayan su suna zaune a palon kasa suna hira wayar Zahra dake hannun Lamrat ya fara ringing, chikin sauri Lamrat ta miƙawa Zahra wayar, ansa Zahra tayi ganin sunan Aunty farida ne ya bayyana a kan screen ɗin yasa ta yin picking da sauri ta sanya wayar a hand-free dan su hiyana su gaisa da ita gaba ɗaya, daga ɗayan ɓangaren Aunty farida tace "Auta ykk? Ya Uk? "Aunty farida muna lfy ya junior? "Junior yana lfy ina Hiyana? "Gatanan Zahra tayi maganar tana miƙawa hiyana wayar, chikin sanyin murya hiyana ta fara magana "Aunty farida ina wuni" "lfy lau my Hiyana ykk y mijinki? "Muna lfy ya junior" "yanzu dai bar zanchen wani junior mu fiskanchi abun dake gaban mu, kinga yanzu mijin ki yayi blocked ɗina, waro ido waje Hiyana tayi "yau Aunty farida ke da kanki yaya prince yayi blocked? "Eh my Hiyana nima na sha ruwan mamaki amma wan nan duk bashine matsalar ba kinaji kyalesa idan ya huche zai buɗe Ni, yanzu dai kina yin abubuwan da na tsara miki ne? ko kuma dai kin chigaba da zama shiru shiru "Aa Aunty farida inayi jiya ma na kai masa abinchi yau ma kuma na kai masa" "good my Hiyana abu na gaba da zan faɗa miki ya kamata ki rage tsoronsa kuma na faɗa miki ki daina sanya manya manyan hijaban nan da kike sanya wan kina jina ko? Zan sanya yaya Khalid ya sai muku waya gaba ɗayan ku dan mu rinƙa waya sosai kinji ko? Hiyana zatayi magana sukaji diran motochi su Bgs a chikin gidan alamun sun dawo daga wajen Aiki, chikin ruɗu hiyana tace "Aunty farida gasu yaya prince sun dawo aikin" "good my hiyana yanzu yana shigowa ki bishi ɗaki nasan yana shiga ɗaki zai zauna saman sofa yaɗan huta to yana shiga ki bishi ki chire masa takalmi da socks kinji? Shiru Hiyana tayi tana tunanin ta yarda zata fara tunkaran Bgs har ta chire masa shoe "my Hiyana kimin alkawarin zaki min hakan kinji? "Aunty farida na miki alkawari zanyi tana magana wasu zafafan hawaye na bin kunchin ta, hannu Zahra tasa tana gege mata hawaye chike da tausayin ta, katse kiran tayi ta ajiye wayar a gefe ta rike hannun Zahra tanan kokarin fara magana kenan, sukaji takun tafiyar su Bgs nan take suka nitsu ɓoye fuska hiyana tayi chikin chinyoyin ta dan hawayen nata sunki tsayuwa kuma bata son su yaya Yusuf suga tana kuka. Bgs ne a gaba ya shigo kafin Zahra ta ɗaga masa gaisuwa ma ya haye sama abun sa, miƙewa Hiyana tayi chikin sauri ta bi bayan sa, a tare su Khalid suka shigo gaba ɗayan su suka baje a palon kowa ya zauna kusa da matar sa, chike da so da kauna suke gaisawa da juna "ke Amrat tashi kije ɗaki ki ɗauko min laptop di na" chewar yaya Fahad, da gudu Amrat ta miƙe ta haye sama A ɓangaren hiyana kuwa Tana zuwa bakin kofar ɗakin yaya prince ta tsaya ta goge hawayen ta, san nan ta shiga ɗakin da sallama yana zaune saman sofa mai zaman mutun 2 ya ɗan jingina da jikin sofan ya lumshe ido, a nitse ta tako zuwa gaban sa jikin ta har rawa yake, ta sungunna, ta kai hannunta kan takalmin sa, da kyar ta ita sai ta hannun ta ya dai na rawa, igiyar ta kalman tafara kwanchewa, da kyar ta iya ɗan ɗaga kafar tasa ta zame ta kalmin haka ta zame ɗayar ma, ɗan ɗaga kafar wandon nasa sama tayi ta kama bakin safar kafar tasa ta zame ta a hankali, zubawa kafar tasa ido tayi, ba karamin kyau dogayen yatsun kafan sa suka mata ba, ga wani bakin lallausan gashi a kwanche a kan yatsun, farchen (kunba) kafar sa farare tas sai kyalli suke bata san lokachin da ta kai hannun sa saman yatsun nashi ta shafuso su ba wani gigitachen mari ya sakar mata a kumatu wadda yasa ta mikewa tsaye ba shiri tare da fasa wani razanannen ihu chikin tsawa yace "get out" a guje ta fice daga ɗakin ta nufi nata Tana shiga ɗakin ta ta chire hijabin jikin ta, ta sanya karfi ta yagashi gida uku chikin sauri ta ɗauko face Mark ta sanya a fuskar ta ɗaukan hijabin nata tayi ta taka saman gadon ta ta ɗaura hijabin a jikin Ac tanayi tana kuka mai suma rai, daure hijabin nata tayi sosai chikin kuka tace "banga anfanin rayuwata ba wlh Bappa ya rasu Inna ta rasu diyana ta ɓata yaya prince da yake matsayin mijina ya tsane ni to me kuma ya ragemin sosai ta gyara face Mark dake fuskantar ta yadda zatayi saurin mutuwa kar numfashi ta ya fita ɗaure wuyar ta tayi da kyau san nan ta sauka daga kan gadon kafar ta na lilo a tsakiya sai karkarwa take ta zaro blue eyes nata waje sosai saboda shake wuyar ta da hijabin yayi, Amrat na fitowa daga ɗakin su rike da laptop ɗin yaya Fahad, daga ɗakin hiyana taji wani irin numfashi da take da sauri ta nufi ɗakin tana nura kofa taga hiyana na kokarin mutuwa dan gaba ɗaya har jikin ta ya fara saki, wani razanannen ihu Amrat ta saki wadda ya dira a dodon kunnen kowa dake gida, gaba ɗaya su Khalid suka miƙe a tare suka hauro dai dai lokacin Bgs ma ya fito daga ɗakin sa dan jin irin ihu da Amrat ta saki, kusan tare suka shiga ɗakin Hiyana. Bgs na ganin halin da Hiyana ke chiki yaja wani dogon tsaki tare da karisawa chikin ɗakin da hannu ɗaya ya damki kafafunta tare da chire hijabin da ta ɗaure wuyarta ya sauko da ita kasa sai wani tangal tangal taka alamar ta jigata, wuyar ta ya damko ta bayan ya fara janta har suka fito waje, chike da bachin rai Khalid yace "haba Bgs menene haka? Bai bi ta kan kowa ba yayi waje da ita chikin bayan motar sa ya jefata ya shiga gidan gaba yau da kansa ya ja motar da gudu suka bar gidan, a razane Fahad yace "ina key ɗin ɗayar motar nan dole na bisu dan nasan halin yaya prince yanzu wani abun zai mata, tun kafin Fahad ya karisa maganar yaya Khalid ya shiga motar sa ya tayar da sauri Fahad da Ahmad suka shige chikin motar da gudu suka bi bayan Bgs sai kuka su Zahra suke suna addu'ar Allah ya kuɓutar da hiyana daga hannun Bgs Wajen saman wata gatuwar dutse dake zubar da ruwa kasa Bgs ya tsayar da mota fita yayi ya buɗe gidan baya ya damko wuyar Hiyana ya jata har zuwa bakin dutse kallon kasan dutse Hiyana tayi katuwar rafine awajen a tsorace ta dawo da kallon ta kan shi, so take ta chire face mark dake fuskantar ta masa magana amma kafin ta ɗago hannu ya daga mata tsawa chikin tsawa yace "ba mutuwa kike son yi ba to ga hanyar da zaki mutu chikin sauki, yana gama faɗin hakan yayi wurgi da ita kasan dutsen ya juya abun sa..... Masu karatu Bgs fa ya buga min kai yau sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu naso na muku 2 page amma bani da charji shiyasa na muku long page Ashe karatu lfy azo a bani hot comments NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 9* Uk ....wurgi yayi da ita kasan dutsen ya juya abun sa,ya shiga mota chike da tsanar hiyana ya ja motar da gudu ya bar wajen dai dai lokacin lokachin motar Khalid ya iso wajen yana kashe motar suka fito da sauri, a sukwane Fahad ya chiro wayar sa dake aljihun sa tare da balle agogon diamond dake hannun sa ya miƙawa yaya Khalid yayi tsalle ya faɗa kasan dutsen ya ce bi bayan hiyana, ta sauri yaya Ahmad ya karisa wajen yana kokarin faɗawa yaya Khalid ya riƙe sa yana faɗin "muje mu sauka kasan dutsen mu tare su a chan, a tare suka koma chikin mota yaya Khalid ya jasu juya kan motar yayi suka bar waje. Suna karisawa kasan dutse daga bakin rafin suka ga motar yaya Yusuf a wajen, kashe motar yaya Khalid yayi a tare suka fito suka nufi wajen da yaya Yusuf yayi parking motar sa, da mamaki suke bin motar da kallo, ga mota dai motar Yusuf ne amma baya chiki, ɗaga kai sukayi suka fara dube dube ta in da zasu ga Yusuf, amma basu ga ko mai kama da Shiba, almost 5mins suna tsaye sunyi shiru sai karan tsuntsaye da ke tashi da sautin zuban ruwa. Chan suka hango Fahad saɓe da hiyana a saman kafaɗar sa yaya Yusuf na biye dasu a baya dukkan su sunjiƙe sharkaf ruwa sai zuba yake daga jikinsu, hiyana kuwa ko motsi bata yi, da sauri yaya Khalid da yaya Ahmad suka karisa wajen su, a hankali Fahad ya kwantar da hiyana a kasa ta gefen rafin, zuba mata ido sukayi, fiskar ta yi falau ta kara haske sosai hannu Fahad yasa ya chire face mark dake fuskantar ta ba karamin razana sukayi da ganin yadda tayi haske sosai kamar babu jini a jiki ta, kasa kasa Fahad yace "daman haka kamannin fuskar ta yake? Ai wan nan ba in da ta bar yaya prince a kamanni, wlh tama fishi kyau" dogon tsaki yaya Khalid yaja chike da ɓachin rai ya fara magana "wai kai Fahad ta fuskar ta ma kake ko? Baka tunanin abun da Bgs ya mata bai kyau taba kashe ta fa yaso yayi ba dan Allah yasa muna nan ba" "No yaya Khalid wlh ni ina da tabbacin dan yaya prince yasan muna nan ne kuma yasan bazamu taɓa barin ta mutu ba shiyasa yayi hakan amma wlh da yasan babu kowa ba zai mata haka ba, ai shi ba mahaukaci bane, yasan me yake yi" da sauri yaya Yusuf ya karɓi zanchen da chewa "kana da gaskiya Fahad wlh idan Bgs yasan bamu nan ba zai yi kuskuren jefata chikin ruwan nan ba, tabbas yana da zuchiya kuma yana za zafin rai sosai kuma ya tsani mace amma ai shi ba mahaukaci bane ya san idan ya kuskura wani abi ya sami sister wlh Ammi zata iya tsine masa akan hakan, yana sane da duk abun da yake, inaga fa ya mata hakane domin gobe karta sake kwatan ta kashe kanta da kanta" chiki tsawa yaya Ahmad yace "dalla kuma mutane shiru koma me kusani idan da wan nan abun da yayi wa sister yazo da karan kwana da ta mutu ku ɗaga kan ku fa ku kalli daga in da ya jefota wlh idan da wata mai karamin zuchiyar ne tun kafin ta iso chikin ruwan nan zata mutu dan tsoro, than God sister iya suma tayi" chike da confidence yaya Khalid ya fara magana "kana da gaskiya Ahmad wlh ya zama dole yau mu gwadawa Bgs kuskuren sa ai dan yaga muna tsoran sa sosai ne shiyasa yake duk iskanchin da ya ga dama kuna gani fa yana jefata ya juya ya shiga mota abun sa da bamu zo da wuri bafa wlh mutuwa zatayi amma dan baku san gaskiya kun tsaya kuna wani chewa yana son gwada mata kuskuren tane, toma duk abun da sister tayi ba shi ya ja tayi ba yanzu me laifin sister da Bgs zai tsane ta saboda Allah dai ku gayawa kan ku gaskiya haka kwanaki ya zabgawa friend ɗin Aunty farida nan da take saudiya mari a gaban ɗan mijin ta,haka kuka take gaskiya ku ka che wai matan ne tayi laifi, me laifin ta dan ta masa nasiha akan ya rage zafin rai? to yau dai ko shine ya aifi zuchiya sai mun faɗa masa kuskuren sa" "yaya Khalid kai da waye zakuje faɗa masa kuskuren nasa!? Chewar yaya Ahmad yayi Maganar yana zaro manya manyan fararen idon sa " ku mana ai ni ba zan tun kare sa ba ku zaku je" da sauri yaya Yusuf yace "wlh ban da ni sai dai Fahad" Mikewa tsaye Fahad yayi yana faɗin "kai idan kun ganni a lahira kai ni akayi me haɗina da yaya prince ba shiyasa nache muku abun da yayi, yayi dai dai ba ba wai dan yayi dai dai ɗin bane yasa nace hakan ai, kawai dan kar akai ga zanchen tun karar sane amma sai da kuka ja akazo wajen to ni kunga tafiya ta babu ruwana daku" Tsaki yaya Khalid yaja kafin yace "to sai ka ɗauki ta mu tafi ai, duƙawa yaya Ahmad yayi yasa hannu zai ɗauke ta chikin sauri yaya Khalid yace "aa Ahmad ka bari dai Fahad ɗin ya ɗauke ta" da mamaki Ahmad ya ɗago yana kallon Khalid irin kallon nan na karin bayani nikeso "kana da gaskiya Khalid na farko ita matar Aure ce kuma koba matar Aure ba daman Fahad ɗin ne ya dace daya ɗauke ta dan shine muharraminta" chewar Yusuf yayi maganar yana kokarin wuchewa ya shiga motarsa, dawowa Fahad yayi ya ɗuƙa ya ɗauki ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya nufi motar, Yusuf A gidan baya ya kwantar da ita san nan ya shiga gidan gaba, Yusuf ya shaga mazaunin driver, Khalid da Ahmad suka shiga nasu motar a tare suka tayar suka bar wajen suka nufi gida Suna shiga gida tun basu gama parking ba yaya Khalid ya fito chikin sauri ya faɗa chikin gida yadda suka bar su Zahra haka ya shigo ya same su sai kuka suke, suna ganin sa suka miƙe tsaye da gudu Zahra ta nufoshi a ruɗe take tambayar ina hiyana "yaya Khalid ina Aunty Hiyana" riko kafaɗar ta yayi yace "Auta kiyi shiru sister tana lfy kinji yanzu dai ina yaya prince ya dawo ne? "Eh yana ɗakin sa" "ok to ku jirani ina zuwa yayi maganar tare da sakin ta ya nufi stair ɗin. Ko da ya kisha ɗakin Bgs kwanche ya isko shi saman katafaren gadon sa, yana waya da Ammi shiru Khalid ya tsaya har sai da ya kammala wayar chike da ɓachin rai da jin haushi ya fara magana "yanzu dan Allah abun da kayi wa yarinyar nan ka kyau ta? Karka manta fa amana aka baka ita ai wlh kamata yayi ache kafi kowa tausayin yarinyar nan da kuma kaunar ta, saboda kasan Ammi ba abun da takeso a duniyar yanzu daya wuche ƴaƴa ɗan uwan ta ɗaya tilo, yara ba uwa ba uba sun taso chikin ukuba da wahalar rayuwa amma duk da kasan haka babu ko ɗan ɗigon tausayin su a rayuwar ka, anya Bgs kai mutun ne kuwa? Kai ni dai gaskiya na fara tantama a kan chewa kai mutun ne, koba mutun ba, to idan ma kai mutunne na fara tantama akan musulunci ka, domin duk wani chikakken musulmi yana da imani da tausayi, amma kai ko kaɗan babu, A waje ɗaya mukayi rayuwa da kai bare nache ko zama chikin turawane yasa tausanyin ka da imanin ka suka ragu amma gaskiya ya kamata ka gyara wlh ko dan neman lahiran ka, ni ko zaka kasheni sai na faɗa maka gaskiya dan ina son ka ina kaunar ka inason mu shiga aljanna tare bayan mun mutu" dakatawa yayi da Magana yana kallon BGS da idon sa ke lumshe, hayewa saman gadon yayi tare da ɗan bubbuga kafaɗar Bgs waro manya manyan green eyes nashi yayi kan face ɗin Khalid, chike da izza yace "au har ka gama surutun ne ai na ɗauka kwana zakayi kanayi" dunkule hannu Khalid yayi chike da jin haushi ya kaiwa Bgs naushi da sauri Bgs ya riƙe hannun sa yana faɗin "a lallai yau Khalid ka fusata sosai wai ma to me ya fusata kane? Tsaki Khalid yaja tare da gyara zaman sa a gefen Bgs dan ya lura idan mutun yace zai bi wa Bgs ta karfi tofa babu abun da zai sauya gwara subi shi ta lalama "prince dan Allah ka rage zafin zuchiyar nan taka kaji ko? da kasa mu farinciki wlh kana yawan jefamu chikin tashin hankali da damuwa, ni nasan kana sanmu kuma nasan haka halinka yake amma pls karinƙa sassautawa dan farinchikin mu zakayi hakan" dogon numfashi yaja tare da sauƙe ajiyar zuchiya kafin yace "duk abun da ka faɗa Khalid naji from A to Z so i will try my best amma ina son kasan wani abu ni ba wai nayi niyar kashe yarinyar nan bane na mata hakane dan gobe kada tayi ganganchin kokarin kashe kanta yanzu kaga ta ɗan ɗani yadda akeji idan akazo mutuwa, gobe ba zata sake yunkurin kashe kan taba "aa prince yanzu da bamu je wajen bafa mutuwan gaske fa zatayi "ai nasan dole zakuje wajen ne shiyasa na jefata "to amma lokachin da ka jefata bakayi tunanin kafin ta isa kasa zata iya buguwa da jikin dutsen ba? "Haba Khalid ya kake min tambaya kamar ba da Brigadier General Safras kake magana bane ni da idan na kalli abu sau ɗaya to zan iya rufe ido komai nisan abu in sai ta shi in harbeshi da gun, kuma ya harbu, karka manta dukka wani wanda yake riƙe da wata mukami a chikin sojoji ko mai girman mukamin to a karkashin Brigadier General yake daga mukami na babu wani kowani soja a kasana yake to kana tunanin a banza na taka wan nan matsayin ne, na san ta yadda zan jefata, kuma idan ka lura a mun rigaku isa wajen amma ban gefata da wuriba sai da na tabbatar kun kusa isowa san nan na kefata ina faɗa maka hakan ne ba dan na kare kai na ba sai dan kuyi farinciki kuma ku dai na dangan tani da mara imani" "eh hakane amma dai duk da hakan ka rinƙa rage zafin zuchiyar taka" "ka san me yasa na tsaya nake magana da kai Khalid? Girgiza kai Khalid yayi alamar a'a "to ina magana da kai ne dan naga yau kaɗau zafi dayawa duk chikin mu kai ne kaɗai wanda baya ɓata rai baya fushi kullun kana chikin farinciki kullun fiskar ka ɗauke da murmushi So ba zan so ganin face naka babu wan nan farin ciki ba gaskiya that why na tsaya nake maka wan nan dogon bayani amma yanzu zaka iya tafiya ka chigaba da farinchi ki" "Maganar bata kare ba ai Bgs bare kache na tafi" "ok to ina jinka saura me kuma" "me yasa kayi blocked na Aunty farida? "Wan nan bai shafeka ba Khalid tsanina da ita ne! "Ok naji bai shafeni ba amma zan rokeka wata alfatma dan girman Allah idan kamin hakan ka gama min komai aduniya" zubawa Khalid green eyes nashi yayi batare da yayi Magana ba "pls my Brigadier General dan Allah ban che ka ansa sister a matsayin mata ba ka ansheta a matsayin sister, ka dai na tsoratata ka daina daka mata tsawa pls idan ta gaishe ka karinƙa amsawa idan ta kawomaka abinci ka bari tarinka zuba maka pls wan nan alfarman kawai nake nema" "ok i will try my best, shike nan kaji daɗi? Murmushi Khalid yayi kafin yace "naji daɗi sosai shiyasa nake son ka my blood" "da kasan ka chucheni ba dole kace kana sona mana" dariya Khalid yayi ya sauka gadon ya nufi hanyar fita yana faɗin "ba wata chuta ya za'ayi na chuchi my blood ai hakan ba zai yuwu ba, ya kai karshen maganar tare da ficewa daga ɗakin ya nufi palon kasa. Saman duguwar kujera mai zaman mutun 3 Fahad ya kwantar da hiyana dake jike sharkaf, da sauri su Zahra suka matso kusa da ita, ko motsi batayi da alama ta sha ruwa sosai, a hankali Fahad yasa hannu ya fara danna mata kan chikin ta, kaɗan kaɗan ruwa na fitowa daga bakin ta, har ya fara fita sosai kuka su Zahra suke sosai yaya Ahmad na basu hakuri, chike da jin haushi kukan nasu Fahad yace "zaku min shiru ne ko sai na kakkarya ku" tsit sukayi suna goge hawayen. Sai da hiyana ta amayar da ruwan chikin ta gaba ɗaya san nan ta fara tari, ganin ta farfaɗo ne yasa Fahad ya chire hannun sa daga kan chikin nata ya nufi ɗakin su dan chanza kayan jikinsa. Matsowa su kayi baga ɗayan su kusa da ita har da su Yusuf dai dai lokacin yaya Khalid ya sauko kasa ya fito daga ɗakin Bgs, wajen su ya kariso suka zubawa hiyana ido. a hankali ta waro blue eyes nata da suka sha ruwa suka koma jaa sosai, yunkurawa tayi zata mike zaune da sauri Zahra ta sa hannu ta tai maka mata suna mata sannu, kuka mai tsuma zuchiya ta fashe da shi. zama yaya Khalid yayi kusa da ita yana rarrashin ta chikin kuka ta fara magana "yaya khalid dan Allah ka faɗamin shin kaga wani abune ajikina wadda zai sa kowa ya tsaneni duk in da naje baa sona, a kauyen mu kowa ya tsaneni a gidan Ammi, Abba da Ammi sai kai da yaya Ahmad da Aunty Zahra Aunty Farida ne kaɗai kuke sona dan Allah ni me nayiwa mutane ne kowa bai sona" "ya isa haka sister kowa yana son ki kinji ki chigaba da hakuri zaki chi riba yanzu kije kiyi wanka ku shirya kuzo muje shopping domin saya muku kaya da wasu abubuwan da zaku bukata, karki damu da kowa mujema na saya miki waya ki fita harkan kowa kiyi abun dake gaban ki kinji? Dawo da kallon sa yayi kan Zahra "auta tai maka mata ki kai ta ɗaki tayi wanka bari na ɗauko mata jallabiyar Bgs, waro ido waje hiyana tayi chike da tsoro tace "wlh bana so bana son duk wani abu da ya shafi yaya prince Allah bana son ko sake kallon face nashi a rayuwa ta" matsowa Yusuf yayi kusa da ita chikin sanyin murya ya fara magana "sister na san ke macece mai ilimin addini kuma wadda take amfani da ilimin ta kin yarda da kaddara ko ba hakaba? Dan haka kiyi hakuri ki daure ki chigaba da yakin da kika fara gaba ɗayan mun nan har da su Abba da Ammi muna bayan ki kuma muna tayaki da addu'a, ina son ki sani sarkin yawa yafi sarkin karfi bi izzinillahi taala zamuyi na sara akan Bgs, ina son ki sani gaba ɗaya mu har da su Ammi mun dora yakinin mu a kanki ne mun sa ran ata da lilinki Bgs zai iya sauyawa, kada ki watsa mana kasa a ido pls sister mun miki alkawarin kome zai faru ba zamu taɓa bari Bgs ya chutar da keba ki yar da damu ki chigaba da hakuri kina masa duk abun da ya dache a matsayin sa na mijinki kinji? Shiru tayi ta sunkuyar da kai kasa dan gaskiya ba zata iya yiwa su Yusuf musu ba ko ba komai sun gwada mata halacci kuma Yusuf shine mutun na farko da ya fara share mata hawaye a duniya bazata taɓa mantawa da kyautatawar sa agare taba, murya na rawa yaya Ahmad ya fara magana dan shi har gobe yana son hiyana kuma yana tausayin ta sosai amma ba yadda zai yi "sister ki kara hakuri kinji? karki yanke kauna da samun rahman Ubangiji kiyi abun da muka chemiki zakiyi nasara In Sha Allah" ba karamin kunya hiyana ta jiba ache yanzu kamar su yaya khalid suke rukanta abu kai yazama dole tayi musu koda hakan zai zama sanadiyar rasa rayuwanta, ɗago kanta tayi chikin nitsuwa da sanyin muraya ta fara magana "na muku alqawarin zanyi iya kokarina a matsayina na ya mace ko da kuwa hakan che zatayi sanadiyar mutuwa ta to zanyi kuma zanyi alfahari idan na mutu ina bautawa miji daga yau zan ɗaura ɗamaran yaki da jiji da kan yaya prince" har suna haɗa baki wajen faɗin "good sister Allah ya dafa miki" kasa kasa ta amsa da "Amin" "Auta tai maka mata ki kaita ɗaki sai ki dawo ki je daki kema ki shirya . A tare suka mike gaba ɗayan su har da su amrat Lamrat kuwa tana mikewa ta fara ihu dan azaban zafin da take ji dazun ma da kyar ta iya mikewa taje ɗakin hiyana to yanzu ta manta da chiwon shiyasa ta mike da karfin ta "sisters meke damun ki? Chewar yaya khalid shiru tayi ta sunkuyar da kai kasa karisowa in da take Yusuf yayi ya duka ya saɓeta a kafadar sa ya nufi part nashi da ita yana faɗin "ai daman ke bai kamata ki bisu ba kamata yayi mu tafi ɗaki naje na miki wanka na shiryaki da kai na, kinsu da kallo Khalid yayi a zuchiyar'sa yana faɗin "kai amma gaskiya Yusuf baka da dama yanzu ka kasa hakuri kabar yar mutane ta huta, shine ka rigani lallai nima ba zan yar daba am sorry Auta gaskiya a yau ba sai gobe ba zaki karɓi bakon lamari, dan ba zan yarda Yusuf ya rigani samun baby ba" yayi nisa cikin tunanin sa sai yaji an taɓashi firgigit yayi yana kallon ta "yaya Khalid me yasa ka tsaya a nan? Wai gawa yayi yana faɗin "Auta ina Ahmad dake tsaye a nan "yaya Khalid ai lokachin da na shigo palon nan babu kowa sai kai kaɗai "ok to jeki ɗaki ina zuwa bari naje na ɗaukowa hiyana jallabiyar Bgs in kawo miki ki kai mata idan tayi wanka ta sanya" bai jira amsar taba yayi sama ya nufi ɗakin Bgs ita kuma ta wuche part nasu. Zaune gaban mirrow ya same sa yana faman haɗa wani allaura suna video call da Aryan gefen sa yazo ya tsaya yana karewa Aryan kallo, lokachin guda yaji wani mugumugun tausayin Aryan ya kara dira masa a zuchiya gaba ɗaya Aryan ya sauya kamar ba shiba yayi baki ya rame, daga chikin wayar Aryan yace "Khalid ya Auta? Kakalo murmushi Khalid yayi yace "Auta tana lfy ya karfin jiki? "Jiki Alhamdulillah" Khalid yana son ya tambayi Aryan lbr diyana amma yana tsoron kara tayar masa da hankali dan haka sai yayi shiru Ɗaure hannun sa Bgs yayi yana neman jijiya dan yayiwa kan sa alluran da ya haɗa "me zakayi kake ɗaure hannun ka haka ko dai baka da lfy ne? Aryan ya tambaya yana karewa Bgs kallo, shiru Bgs yayi bai tanka Aryan ba, zuba masa ido Khalid yayi yana jiran yaji amsar da zai bayar, dago alluran yayi zai yiwa kansa Aryan na ganin Alluran da Bgs ke kokarin yiwa kansa chikin sauri yace "haba Bgs bai kama ta a che har yanzu kana ɗirkawa kan ka wan nan alluraba, yanzu fa kana da mata pls my blood ka bari haka kar yaje ya taɓa lfy kafa ka rungumi matar ka kawai a wuche wajen, ɗayan hannun sa Bgs yasa ya katse Video Call ɗin tare da wurgawa Khalid harara ta chikin mirrow, juyawa Khalid yayi yana guntse dariya ya nufi dressing room nashi, bakar jallabiya ya ɗauko ya fito ya fice daga ɗakin. NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 10* UK A nitse hiyana ta chire jikakken kayan jikin ta ta dauki farin towel mai kyau da laushi dake gere awajen drawar ajiye kaya ta ɗaura a kirjinta zuwa dai dai chinyar ta towel ɗin ya tsaya kwanche gashin kanta tayi subhanallah hiyana tafi diyana gashi nesa ba kusa ba domin ita gashin ta ya kai har karshen bayan ta gashi bakin kirin mai laushi da tsantsi sai sheki da kyalli yake, a hankali take tafiya kamar bata san taka kasa duk in da tayi taku ɗaya sai jikin ta ya girgiza, tafi diyana halittar komai akoi ta da manya manyan boobs ga hips nata kamar zasu fashe in dai fannin shap ne baa magana hiyana karshe che, kai tsaye toilet ta shiga, kokarin kwanche towel dake jikin ta take karaf blue eyes nata ya sauka kan ɗan karamin machijin dake ta yawo a chikin baff ɗin wanka tsantsi ya hana shi fita ya gudu, wani ihu ta saki tayi waje da gudun gaske, tama manta babu kaya a jikinta daga ita sai towel, dai dai tsakiyar palon part nasu tayi karo da Bgs kankame shi tayi sosai a ruɗe take faɗin "yaya prince machiji wlh machijine a toilet na" chikin tsawa yace "ke sakeni!!" a razane ta ɗago kanta tana kallon face nashi, da mamaki yake kallon razananniyar face nata tunani ya shigayi wacece wan nan kuma ko dai itace matar da aka kakaba min, shiru yayi, yana kallon yadda take juya idon ta chikin tsoro tace "wlh yaya prince yau ko kasheni zakayi bazan sake kaba sai dai ka kasheni wlh tsoron machijin nake" runtse ido yayi chikin tsawa yace "ki sakeni nace ko!! kara kankame shi tayi da kyau ta chusa kanta chikin faffadar kirjin sa ta fashe da kuka tana kuka tana magana "wlh yaya prince ba zan sake ka ba" a fusache ta damko wuyar ta da nufin yayi wurgi da ita, a razane ta ɗago blue eyes nata da suka fito waje sosai saboda shakan da ya ma wuyar nata tana kallon sa, a hankali ya zame hannun sa daga kan wuyar ta kasa kasa yace "sake ni" sake harɗe sa tayi ta rikesa sosai, bashi da wani zaɓi dole ya mata abun da takeso, tsaki yaja tare da saɓa ta a kirjin sa tare da tallaɓo bayan ta ta kasa ya nufi ɗakin nata, sosai hiyana ta shiga jikin sa, kai tsaye toilet suka nufa. Chikin dabara yasa hannu ya damki kan machijin, ya juya ya nufi waje tana makale a saman kirjin sa, dai dai tsakiyar palon part nasu, kasa kasa yace "ke sauka na chire machijin" dago kai hiyana tayi karaf blue eyes nata ya sauka kan machijin dake hannun sa a reke ihu ta sake ta kankame da karfi nan take kuma ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa, ji yayi tana kokarin zame wa daga jikin sa ta faɗi kasa chikin sauri ya kankame ta da kyau, tsaki yaja ya juya ya nufi betroom nashi da ita saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita san nan ya fito ya nufi waje, Abdol ya mikawa machijin ya koma chikin gida. yana shiga ɗakin sa call ɗin Ammi na shigowa wayarsa a nitse ya chiro wayar daga aljihun sa, ganin sunan Ammi ne ya bayyana a kan screen din wayar hakan yasa shi yin picking da sauri manna wayar yayi a kunnensa tare da faɗin "Assalamu alaikum" daga ɗayan ɓangaren Ammi ta amsa masa da "wa'alaikumus salam" "my Ammi y kuke y gd? "lfy lau ya yan uwan ka? "Suna lfy" "ina son yin Magana da Hiyana ne ka bata wayar" sai lokachin ya ɗago ido ya sauke su saman gadon sa, kwanche take kamar yadda ya kwantar da ita ko motsi bata yi "Ammi tana barchi amma idan ta tashi zan kiraki sai na haɗa ku" ba ƙaramin daɗin jin hakan Ammi tayi ba "to amma idan ka fita ka saya mata waya mai kyau kawai dan idan na tashi magana da ita ba sai na kiraka ba" chikin sauri yace "ok za ayi yadda ki ka che" "au shine ka amsa da wuri dan kar na che karinƙa haɗa mu ko? Wato muna takura maka ko? "Aa Ammi kawai maganar che tazo da wuri" "to shikenan ba zan gaji da tunatar da kai ba, kasani duk abun da kayiwa Hiyana na chutar wa idan mu bamu gan ka ba Allah na ganin ka, ina kara rokan ka dan Allah ka kulamin da marainiyar Allah nan kada ka bari tayi kuka idan tayi kuka to tamkar ni nayi idan ka sanya ta kuka tamkar ni ka sanya" ɗaure fuskar sosai yayi ji yake kamar ya katse kiran ita Ammi nan kullun ta kira mutun wa'azi wa'azi, to mutun yace bai san yarinya amman an kakaba masa dole san nan yanzu kuma arinƙa takurawa mutun da zanchen hakki hakki ni gaskiya abun nan ya isheni "au yanzu ina maka ma shiru kamin ko? "Ammi ba shiru nayi ba karki damu ina iya bakin kokarina" "to ka kara kokari kaji? "Ammi pls bari nayi picking call ɗin wani" yana gama faɗin hakan ya katse kiran batare da ya jira amsar taba yayi wurgi da wayar saman sofa tare da jan dogon tsaki ya nufi saman gadon sa, gefen hiyana ya kwanta tare da lumshe ido ba jimawa barchi yayi awawon gaba da shi A chikin barchi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake, Slowly ya waro green eyes nashi mai chike da barchi alamar barchin bai ishe sa ba, kan Hiyana ya sauke su, kallon ta yayi from head to toe tsaki yaja kafin ya zame hannun sa dake kan chikin ta yana ɗauke hannun nasa ta miƙe chikin sauri tana bin jikin ta da kallo da gudu ta fice daga ɗakin tsaki yaja ya mai da idon sa ya lumshe Har ta kai tsakiyar palo kuma sai ta juyo a kuje ta koma ɗakin sa, jin mutun ya shigo yasa ya waro green eyes nashi akan ta ji tayi kamar ta nitse kasa dan kunya gashi kuma tana tsoron ɗakin ta dan tun da taga snake tofa bazata iya zama a ɗakin ba ko kasheta za'ayi bazata zauna a chan ba Chikin tsawa yace "me ya dawo dake ɗakin nan" murya na rawa ga masifaffen kunyar sa da takeji tace "ya ya yaya prince wlh tsoron ɗakin nake ji nake kamar akoi wani machijin a chiki" mai da idon sa yayi ya lumshe batare da ya sake magana ba kalaman Ammi ne kawai ke masa yawo a kwakwalwa sa yana matikar son Ammi baya son ɓachin ran ta san nan baya son hanyar da zata haɗashi da yarinyar nan kai ba ma itaba baya son hanyar da zata haɗashi da mace kwata kwata, dan har yau yana kan bakarsa na chewa duk wadda mace ta raɓa tofa ya zama mai rauni, shi kuma kwata kwata bai san mutun mai rauni Sai rawan sanyi hiyana take kasan chewar Ac ɗakin a kunne, gashi babu kaya a jikin ta, almost 15mins tana tsaye shiko yana kwanche idon sa a lumshe kasa kasa hiyana ta fara kuka dan sanyi da yayi mata yawa, tana son ta je ta ɗauki blanket nashi ta rufu amma tana tsoro tun tana sa ran zai mata magana har ta chire rai ta chigaba da kukan ta kasa kasa tana rawan sanyi Almost 20mins ta kara kan 15 na ɗazun, gajiya tayi da tsayuwa ta lallaɓa ta koma saman sofa mai zaman mutun 1 ta zauna ta takure, duk wani motsin da take achikin kunnen sa take dan ba barchi yayi ba ya dai lumshe ido ne yana jinta, kasa kasa yace "ki shiga toilet na kiyi wankan" ba karamin razana da girgiza hiyana tayiba tunani take anya ba karya kunnen ta ya jiyo mata ba, to idan ma ba karya bane gaskiya ba yaya prince bane yayi maganar nan sai dai idan aljani dan ita bata taɓa jin yayi magana da mutun a nitse haka ba kullun chikin yiwa mutane tsawa yake, daman ya iya magana a hankali? tunawa tayi yace ta shiga toilet nashi tayi wanka chikin suri ta mike dan kar tayi laifi ta nufi toilet ɗin. "Yaya khalid naje ɗakin Aunty hiyana fa ban ganta ba"chewar Zahra dake tsaye tana rike da jallabiyar da yaya khalid ya ɗauko wa hiyana a ɗakin Bgs "Auta mata da mijin ta kuma kike tambayar ina take wata kila tana wajen yaya prince" "haba yaya Khalid kasan dai bazata je wajen sa bakam" "ok to kije ɗakin nashi mana ki dubota sai mu tabbatar" da sauri Zahra ta wuche ta ajiye jallabiyar a saman sofa tana faɗin "kai aa tayi zaman ta ako ma ina take" dariya Khalid yayi kafin yace "to saiki ɗauki hijabin ki muje ai tun da kin ki zuwa ki dubo mana ina sister take su Yusuf suna jiran mu a palo" "to yaya Khalid yanzu kenan zamu tafi ba tare da Aunty hiyana ba? "Eh to mata tana wajen mijin ta zamuje muche tazo muje ne? ki kyaleta idan munje sai ki zaɓa mata kawai idan kuma da wani abun da take bukata sai mu koma gobe" " to kawai Zahra tace san nan ta ɗau hijabin ta Khalid ya riko hannun ta suka nufi waje A babban palon kasa suka sami su Yusuf, sun gama shiri suna jiran su "ina Hiyana kuma? chewar Yaya Ahmad" "muje kawai ba zata jeba" chewar khalid, tare suka jera ba wadda ya sake magana suka fita waje, mota 5 sukayi ɗaya Khalid da Zahra ɗaya Fahad da amrat ɗaya Yusuf da Lamrat ɗayan kuma Ahmad, shi kaɗai ɗayan kuma jibga jibgan sojoji yan rakiyar sune a chiki, da gudun gaske suka bar gidan Chike da jin kunya hiyana ta tafito daga toilet ɗaure da towel ɗin Bgs a kirjin ta wadda yazo mata har guiwa kamar yadda ta barshi kwanche lumshe da ido haka ta fito ta same sa, saman sofa ta koma ta zauna sai rawan sanyi take, jingina kanta tayi da jikin kujerar har barchi yayi awon gaba da ita a haka Maiduguri Nigeria A yaune aka sallami su Ahzan daga hospital suka koma gida ba laifi jikin yarinyar yana samun sauki sosai sai dai har yanzu bata magana sai dai kallon mutane kawai take. Misalin karfe 4pm yarinyar na zaune a palon gidan su Ahzan tayi shiru tana kallon kasa, sanye take da doguwar riga abaya baki wadda mum Ahza ta bata, Ahzan da mum nashi suka fito daga ɗakin mum suka fito palon saman sofa ɗaya suka zauna, a nitse mum ta fara magana "bai war Allah gashi bamu san iyayen ki ba amma ina fatan zaki iya zama damu? a chikin gidan nan ko, abun mamaki sai yarinyar ta amsa da "eh zan iya" a razane Ahzan ya miƙe chike da mamaki yace "daman kin fara magana? Gyaɗa masa kai tayi alamar eh Ahzan da Mum har suna haɗa baki wajen chewa "Alhadulillah Alhamdulliah" "baiwar Allah ya sunan ki? Chewar mum shiru yarinyar tayi kamar mai tunani chan kuma ta fara girgiza kai tana faɗin "ban sani ba" kallon juna Ahza da mum sukayi wayar Ahzan ya fitar daga aljihun sa ya shiga kiran layin Dr walid, bugu ɗaya Dr walid ya ɗauka "Hello Dr ya Aiki? Daga ɗayan ɓangaren Dr yace "lfy lau Ahzan ya mai jiki" "jiki da sauki dan ita ma na kira yanzu "ok to me ya faru? Ajiyar zuchiya Ahzan ya sauke kafin ya fara magana "Dr yarinyar nan ta fara magana amma abun mamaki mun tambayeta sunan ta tache bata sani ba shin daman ta samu matsala a kwakwalwan tane? "Aa Ahzan ba wata matsalar da kwakwalwan yarinyar nan ya samu lfy lau take kila ta shiga ruɗani ne ku barta ta kara hutawa zata dawo dai dai In Sha Allah" "to shike nan Dr nagode sai munyi waya, yana gama faɗin hakan ya katse kiran ya dawo da kalon sa kan mum, chikin nitsuwa yayi mata bayanin yadda sukayi da dr, addu'a samun lfy mum tayiwa yarinyar, amin Ahzan ya amsa da shi shiru suka zauna ba wan da ya sake che da ɗan uwan sa kala NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 11* Maiduguri misali karfe 1 na rana gaba ɗaya gidan ba kowa sai yarinyar da Ahzan ya buge da mota, hanan ta tafi school Mum tana wajen aikin ta a babban hospital zaune take a palon mum Ahzan tana chin pop corn, tana kallon film a chikin makekiyar Tv dake manne a bango. jin motsin mutun a kantane yasa ta ɗago kai, kallo ɗaya ta masa ta kauda kanta dan taga alamar bai yi kama da mutanen kirki ba, shiru tayi tana tunani anya wan nan ba shine yaya deen ɗin da Aunty hanan ta taɓa bata lbr ba kuwa, dama Aunty hanan tace min ɗan iskane ashe da gaske ne kaga wani gashi kamar shekan tsuntsu. Chike da iskilancin deen yace "ke chika yaushe kika zo gidan nan? Baa faɗamin nazo na latsaki ba irin wan nan kaya ai sai ni, wai ma wacece ke? Waya kawo ki ko dai ke yar uwar wanchan matar ne? Shiru yarinyar tayi kamar ba da ita yake ba ta chigaba da chin pop corn nata "ke chika wai ba dake nake bane!? Ko kallon in da yake batayi ba, hannu ya kai zai taɓata chikin sauri ta mike tsaye tare da yar da roban pop corn ɗin chike da izza tace "wlh idan ka kuskura ka taɓani sai na sharara maka mari! "Wow kai kaji wata voice mai shegen daɗi, gaskiya ne ke barikiji tun da kika zo gidan mu tofa taɓaki ya zama dole, idan ma zaki saki jiki gwara ki saki jiki idan kuma kinki to zaki sha wahala "kai har ka isa ka bani wahala ni bari kaji mutumin kirki ma bana tsoran sa bare mutumin banza Allah kaɗai nake tsoro" wani wawan mari ya sakar mata a kuma wadda yasa ta fasa ihu kwashe kafafunta yayi ta faɗi kasa, chikin tsawa yace "ni zaki chewa ɗan iska to wlh yau sai kin gwammachi da baki zo gidan marigayi Alhaji Abbas ba" sake dungule hannu yayi zai kai mata bugu charaf Ahzan ya rike hannun sa ta baya chike da jin haushi ya wanka wa deen wani wawan mari chikin tsawa Ahzan yace "me ya kawo ka part ɗin nan!? Chike da rashin kunya deen ya fara magana "tambaya kake ko neman sani wai shin Ahzan ko ka manta Alhaji Abbas ne ya gina gidan nan ba kai ba to idan ka manta na tuna maka kuma kamar yadda kake ɗan shi nima haka nake ɗan shi har Alhaji Abbas ya bar duniya bai taɓa yiwa wani iyaka da shiga wani part a chikin gidan nan ba kuma koda yayi ma kasan dai ni bai isa ya hanani ba" afusache Ahzan ya sake ɗaga hannu zai mari deen chikin fushi deen ya rike hannun nashi yana girgiza kai "bari kaji Ahzan ko ɗazun da ka mare ni bansan zaka kawo marin bane shisaya har ka samun daman marin nawa, yanzu lokachin ka bugeni na barka ya wuce, dan ni ba yaro bane! Kwache hannun sa Ahzan yayi chikin fushi ya fara bugun deen, damko kafar sa yayi, yayi wurgi da shi, chiro belt nashi yayi ya fara bugun deen ɗin kamar Allah ne ya aiko sa, ihu deen yake yana faɗin "mugu azzalumi kawai dan kaga kafi karfi na ko to ai baka fi karfin Allah ba, duk zaluncin da zakamin wlh tarawa nake idan ya chika sai na rama, wani naushi Ahzan ya kai wa deen a baki dan yayi shiru amma ina yaki yin shiru, gaba ɗaya Ahzan ya fasawa deen baki sai jini ke zuba, da gudu yarinyar ta miƙe ta bar palon ta nufi ɗakin hanan tana kuka. Sosai Ahzan ya bugi deen amma duk wan nan budu daa deen yasha hakan bai sa bakin sa tayi shiru ba daga karseh hakuri kawai Ahzan yayi ya kyalesa, ya juya ya bi bayan yarinyar, deen kuwa bajewa yayi a kasa awajen ya cigaba da ihun sa yana surutai. Kwanche saman gadon hanan ya same ta tana kuka, saman drawer gefen gadon ya zauna a nitse ya fara magana "ya isa haka kukan kinji? Ɗago kai tayi tana ganin sa ta mike zaune tana goge hawayen "yaya Ahzan wai daman a gidan nan yaya deen yake kuma wai daman kanin kane, ni kullun idan Aunty hanan tana bani lbr sa, ina tunanin ko ba'a nan yake ba ban ma taɓa tunanin ɗan mum bane, yanzu gashi saboda ni ka da kesa a banza" tana magana tana shesshekar kuka "look ya isa haka deen kani na ne baban mu ɗaya amma ba mum che ta aife sa ba maman shi daban ina ga tun da kikazo gidan nan baki fita waje bane, amma da kin fita tsakar gida zakiga gate na shiga part nasu, daga gefen hagu, ki daina damuwa ba dan saboda ke na bugi deen ba kisani baa taɓa yin sati ban bugi deen ba na rufesa a station na bashi horo amma duk da haka a banza baya jin magana ga shaye shaye da bin abokan banza, idan na hukun tashi kullun sai mum nashi tayi ta faɗa bata son laifin sa ko kaɗan, dan haka babu ruwanki da shi idan ya shigo ya sameki a palo ki tashi ki koma ɗaki ki bar masa palon kinji ko? Gyaɗa masa kai tayi tare da faɗin "eh naji" "munyi magana da mum tun da har yanzu baki tuna sunan kiba zamu rinƙa kiranki da Ummi kinji" "to yaya Ahzan Nagode" "ki dai na min godiya kinji? ni yayan ki ne kuma kin chan chan chi na miki hakan, yanzu dai ya kamata ki shiga school kafin Allah yasa muga iyayenki ko? Da sauri ta mike zaune ta goge hawayen fuskarta ta fara murmushi "yaya Ahzan yanzu nima zan rinka sa uniform irin na Aunty Hanan? zan rinka zuwa in da take zuwa? Zan rinka rubutu a takarar da kamar yadda take? Kasa bata amsa ma yayi ya zuba mata ido kawai yana kallon yadda take murmushi chike da farinchiki, shi kanshi bai san lokacin da ya fara murmushi ba "yaya Ahzan yaushe zaka kai ni to? "Ranar Monday In Sha Allah" saukowa tayi daga gadon ta dawo gaban sa ta sungunna tace "Nagode yaya Ahzan" mikewa yayi ya nufi waje yana faɗin "ki dai na yimin godiya ni yayan ki ne mai kaunar ki dan Allah" yana gama faɗin hakan ya fice daga ɗakin, da murna Ummi ta mike ta koma kan gado tana ta farin ciki ta kwata ta lumshe ido kamar mai barchi KANO Kwanche Ammi take a saman gadon Abba ta tada kai da chinyar sa, tana wasa da yatsun hannun sa ɗaya, chikin nitsuwa Abba ke shafa gashin kanta da ɗayan hannun sa "Aisha an gama ginin gonan kun nan fa saura mu ɗauki ma aikata sai a kwaso dabbobi a zuba aduba abubuwa da ya kamata a kara awajen, amma wani suna ya kamata a sanyawa gidan gonan? Gyara kwanchiya Ammi tayi tana kallon face nashi da kyau ta fara magana "ni har ga Allah na barwa su hiyana rabon nawa gadon nariga da nayi kyauta da wadda zanyi sauran kuma a chigaba da kula musu da shi ka zaɓi duk sunan da ya dache ka sanyawa gidan gonar, amma ina neman wata alfarma, idan ba damuwa "wace alfarma che wan nan Aisha? " Ina son idan anje ɗauko dabbobin nan a ɗauko har da bello dan bello ba mutunne na yarwa ba, ya mana halak chi ya chanchan chi muma mu kyautata masa, ina gidan da ka sayawa Ahmadu lokachin da mukayi mukayi ya dawo nan yaki to kabawa Bello gidan ya zauna da matar sa" "Aisha wan nan shawara ce mai kyau kinga daman yasan kan dabbobi sosai sai mu bashi aiki a gidan gonar yanayi duk wata muna biyan shi Albashi ko? "Eh hakane kaga yaransa zasu samu karatu zasuyi ilimi kuma zai sanya matar sa ma a makarantar tun da itama ba wani girmane da itaba kwata kwata bazata wuchi 18 to 19 years ba, shi kan shi Bellon ma bai wuchi 25 years ba zai iya shiga school ai" hakane kina da gaskiya Aisha Allah dai ya dafa mana zanyi magana da Aryan dan muga sunan da ya dache musawa gidan gonar. "Yauwa niko ɗazun banga Aryan awajen breakfast ba naje part nashi baya nan na kira layin sa bata shiga" "Aryan fa baya nan ya tafi Maiduguri dan an kirashi jiya da daddare akoi wadda ya kalli diyana, shine yaje ya duba ko itace" zubur Ammi ta miƙe chike da farinchiki sai murmushin take tace "Allah yasa itace ko Aryan ya samu kwanchiyar hankali bawan Allah wlh kullun sai na tayashi da addu'a, duk lokacin da na tunashi sai nayi hawaye yana matikar Son diyana sosai gashi abun ya haɗe masa rasuwar Aiman batar diyana" Abba da ya lura yanayin Ammi ya fara sauyawa ta fara shiga bakin chiki da ta tuna diyana, sai ya matso kusa da ita chike da so da kauna ya rungumota tare da ɗago habarta yace "ai yadda nake son ki yafi yadda Aryan ke son diyana" hararan wasa ta wurga masa tana faɗin "gaskiya Aryan yana bala'i son diyana sosai" kara rungumota sosai Abba yayi yana kokarin mantar da ita maganar diyana dan yasan yanzu zata fara kuka, kwan chiya yayi da ita a jikin sa, yana shafa bayan ta a hankali, shiru sukayi har barchi ya ɗauketa. UK karfe 6pm hiyana ta farka a hankali ta waro idon ta, da kyar ta miƙe zaune a hankali chike da tsoro ta kai idonta kan katafaren gadon sa, ganin tayi Bgs baya nan chikin sauri ta fara jujjuya blue eyes nata tana duba ta ina zata gan shi, amma ina ko alamar sa babu a ɗakin mikewa tsaye tayi jiki ba kwari, tana son fita waje amma babu kayan sawa, a hankali ta taka ta fito palon su, ta rasa ya zatayi gashi daman da hijabi ɗaya tazo kuma ta yaga hijabin tana son ta shiga ɗakinta domin ta ɗauki kayan da ta chire ta mai da tun da bata da wani amma tana tsoro gani take kamar akoi wani machijin, tayi nisa chikin tunani sai ji tayi an taɓa ta firgigit ta ɗago ido ganin Amrat che yasa ta sauke ajiyar "Amrat jeki kawomin hijabin ki, in sanya ina su Aunty Zahra kuma? "Aunty Zahra suna palo yanzu muka dawo daga wajen shopping nima zanje na ajiyewa yaya Fahad kayan shine a ɗaki kizo muje palo kema kiga kayan da Aunty Zahra ta zaɓi miki" "to jeki kawomin hijabin ki tukun nan" to Amrat tache tare da wuchewa ta shiga ɗakin su Amrat na wuchewa sai ga Bgs, chikin sauri Hiyana ta sugunna kasa tace "ina wuni yaya prince" ko kallon in da take bai yiba ya wuche betroom nashi jim kaɗan ya fito ya fice waje, da alama wani abun ya ɗauko, tunani hiyana ta shigayi anya yaya prince zai iya sauyawa kuwa shi kwata kwata ma ba zaka taɓa gane in da ya dosaba baka gane daman shi bare hagun sa, mutunne kamar ba mutun ba, amma zanyi magana da Aunty Farida da kuma Ammi kila su karamin wani shawara amma gaskiya ina da babban aiki kuma da alama na dauki alkawarin da ba zan iya chikawa ba, tana duke a wajen har Amrat ta fito mata da hijabin ta. "Aunty Hiyana ga hijabin" mikewa hiyana tayi ta ansa hijabin ta sanya iya guiwa hijabin Amrat ya tsaya mata tare suka jera zuwa palon kasa, nan suka samu Zahra da Lamrat sun baza kaya a gaba sai surutu suke, saman sofa mai zaman mutun 1 Hiyana ta zauna tare da ɗagawa Zahra gaisuwa, fiska ɗauke da fara Zahra ta amsa tare da faɗin "Aunty hiyana wayan chan trolley guda ukun nakine ki duba kayan idan akoi wani abun da kike bukata wadda baa sa a chiki ba yaya khalid yace ki faɗamin sai gobe mu koma wajen ki zaba da kan ki idan ma kayan gaba ɗaya basu miki ba sai muje gobe ki zabo da kanki. Saukowa kasa karfet din Hiyana tayi batare da tayi magana ba ta fara bubbuɗe trolley tana duba kayan, gaba ɗaya trolley sai da ta buɗe su ta duba chike da jin haushi ta ɗaugo blue eyes nata tana kallon Zahra ta fara magana "Aunty Zahra menene wan nan? Ai wan nan ba kaya bane shirme dai kuma naga babu hijabai da irin abayan nan da sauran manyan kaya na Musulunci a chiki sai dai shirmen irin kayan da diyana ke so" chike ta tsokana Zahra tace "Aunty hiyana yaya prince ne yace wa yaya khalid irin kayan da zai saya miki kenan kuma kada ki kuskura ki rinƙa sanya hijabi a chikin hidan nan dan nan ba gidan hijabi bane gidan kashe miji da love ne wai ma Aunty Hiyana ba Aunty farida ta hanaki sanya hijabi ba? Kina son in faɗa mata chewa baki jin maganar ta ko? "Aunty Zahra waye ya tsara miki maganar da zaki faɗamin haka? dan dai na san wan nan ba maganar ki bane sai dai idan wani ne ya tsaramiki "ni Aunty hiyana babu wan da ya tsaramin iya Gaskiya na faɗamiki" "naji iya gaskiya ne to amma Aunty Zahra me yasa kuke son haɗani da mutumin da baya ko san ganin fuskata? "Au yanzu Aunty Hiyana kin manta alkawarin da kikayiwa su yaya khalid ɗazun nan na chewa ki kayi fa kin ɗaura ɗamarar yaki da jiji da kan yaya prince? "Ban manta ba Aunty Zahra ina sane" "to ai saboda mu taya ki yaki da jiji da kan na shine yasa yaya Khalid yace in zaɓa miki irin kayan nan san nan yace ga waya na baki akoi sakon massage a chiki ki karanta" ta kari maganar tana mikowa hiyanar waya kiran i photo 14 promax, murmushi hiyana tayi tasa hannu ta ansa wayar tana faɗin "wow amma gaskiya wayar tayi kyau ki tayani yiwa yaya khalid godiya" "eh to yanzu dai ki duba massage ɗin dake chiki first" "aa Aunty Zahra zan duba amma sai na koma ɗaki yanzu bari na kwashe kayan na kai ɗaki tukun nan, dan bansan ganin waje a watse" shiru Zahra tayi bata sake magana ba miƙewa Hiyana tayi tare da ajiye wayar a hannun kujera ta fara kwashe kayan nata da ta watsa tana mayarwa chikin trolley "Aunty Zahra yanzu da baku sayamin hijabi ba dame kuke son na rinƙa yin sallah? "To baki da hijabi ko nayin sallah ne daman? Ina wadda kika sanya da za mu zo" "ai shi na yaga dazun yanzu ko ɗaya babu" "to inaga sai dai ki rike na Amrat dake jikin kin nan dan a garin nan ba'a sayar da hijabi" shiru Hiyana tayi ta chigaba da kwashe kayan dan tasan karya Zahra ke mata akoi kasar da ba'a sai da hijabi ne amma bata son yin jayayya da maganar Zahra dan haka sai tayi shiru ta chigaba da kwashe kayan Babban trolley ta fara za zuwa part nasu tana shiga ta tsaya turus a Palo tunani ta shiga yi aina zata ajiye kayan nata dan wlh ko kasheta za'ayi bazata koma ɗakin taba dan ita bata yarda da ɗakin ba gani take akoi wani snake ɗin a chiki, da taga ba abun da tunani zai kara mata idan ba zafin kai ba sai ta nufi bayan sofa mai zaman mutun 3 ta ajiye trolley haka ta kwaso sauran dukkan ta ajiye su a bayan sofa, buɗe trolley tayi ta ɗauki wasu riga da wando masu ɗan hankalin ta lallaɓa ta leka ɗakin yaya prince dan taga ko ya dawo bata sani ba, tana ganin baya chiki tayi sauri ta shige chikin ɗaki ta chire hijabi jikin ta sauri sauri ta sanya kayan data ɗuko tare da mai da masa towel nashi toilet ta fito da sauri har tana haɗawa da gudu Sai da ta fito palo san nan ta sanya hijabin Amrat a jikin ta ta fice daga palon nasu ta sauka palon kasa Tana zama saman sofa mai zaman mutun 1 su yaya khalid na shigowa shi da yaya Yusuf kusa da Zahra yaya Khalid ya zauna, shi kuma yaya Yusuf kusa da Lamrat ya zauna, chikin nitsuwa da girmama Hiyana ta gai dasu, da fara suka amsa mata tare da tambayar ta ya karfin jiki sunkuyar da kai kasa tayi tace "naji sauki" "Amma sister kin kaiwa Bgs abin chi kuwa? Chewar khalid yayi maganar yana kallon ta "eh yaya Khalid tun kafin ku dawo wajen aiki naje na shirya masa abin chin sa a ɗaki amma bai Chiba, daman kuma nasan ba chiɗin zai yiba dan jiya ma da na kai masa bai Chi ba" chike da ɓachin rai Khalid ya miƙe ya nufi waje yana faɗin "ina zuwa, kai tsaye wajen hutawa dake gefen dama a chikin gidan Khalid ya nufa Waje ne mai matikar kyau da tsaruwa kewaye yake da furanni masu kyau da tsada sai kamshi suke, daga tsakiyar wajen kuma wasu tsadaddun kujeru masu numbashine a wajen an sanya runfa mai kyau a dai dai saitin kujerun san nan aka kewaye kujerun da glass aka sanya karamin table a tsakiya, ga wasu yan kanan box glass masu kyau suna ɗauke da ruwa da wasu irin kifaye (fish) masu kyau sai yawo suke a chiki an kewaye wajen gaba ɗaya da box glass na kifin sai wasu tsadaddun fitilla masu bada haske mai tambarin Bgs, komai na wajen ɗauke yake da tambarin Bgs, kallo ɗaya zaka wa wajen kasan wajene na musamman kuma mai mallaki wajen mutun ne na musamman. Zaune saman kujera yana latse latse a system dake kan chinyar sa Khalid ya iskoshi sanye yake chikin wando 3cuter da yar riga mara nauyi, chike da bachin rai khalid ya shigo wajen amma yanayin arba da face ɗin Bgs nan take yasha jinin jikin sa dan yaga babu alamar wasa a face nashi, jiki a mache ya zauna kusa da shi har yar shakewa voice nashi take ya fara magana "Haba Bgs ba kamin alkawarin idan sister ta kawo maka abinchi zaka chi ba? Why yau baka chi ba? Shiru Bgs yayi kamar bai san da zaman mutun a kusa da shi ba, idan da sabo khalid ya saba yasan idan kayiwa Bgs magana wani lokaci ma yana ɗaukan 10mins kafin ya baka amsa idan sauri kake ma to sai dai ka tafi, dan wannan abun ya zamo masa jiki, wani lokaci sai ka chire rai da samun amsar Bgs tukun nan sai kuma kaji ya baka amsa wata zubin har sai ka manta da maganar da kayi masa ma, kafin ya baka amsa, to awan nan karon ma hakane sai da Khalid yayi zaman 15mins san Batare da ya dogo idon sa daga kan system ɗin ba ya fara magana "ni fa Khalid ban maka alkawarin hakan ba kawai nache maka zanyi tunani ne, so naga ma no need nayi wani tunani dan nasan ba zan iya chin abun da yarinyar nan ta taɓa da hannun taɓa kyama take bani ban so, ɗazun ma dana che zanyi tunanin kawai dan naga kaji bachin rai sosai ne shiyasa na maka hakan dan ka sauko amma yanzu ka tashi ka bani waje dan nima raina a bache yake yanzu!! Ba musu khalid ya miƙe ya bar wajen dan ya lura tabbas Bgs na chikin bachin rai idan ya tsaya yache zai masa wani magana to zai iya sumar da shi awajen Chikin gida ya koma kai tsaye ya wuche part nashi mikewa Zahra tayi ta bi bayan sa dan taga fiskar sa kamar babu annuri. 11pm Amrat che kadai zaune a palon kasa tana shan complex su Zahra sun tafi part nasu, a tare Fahad da Bgs suka shigo palon kai tsaye part nashi Bgs ya nufa, Fahad kuwa tsayuwa yayi yana kallon Amrat dake ta faman shan complex nata "ke me kike yi a nan har yanzu baki kwnata ba? "Naga baka dawo ba ne yaya Fahad kuma sai na fara jin yinwa shine na fito na haɗa complex, karisowa in da take yayi yasa hannu ya ansa cup din, debo complex ɗin yayi a spoon ya kai bakin sa ya sha zama yayi kusa da ita, ya fara shan complex ɗin sosai yana sha yana bata a baki gwanin sha'awa, a tare suka shanye complex ɗin bayan sun gamane ya ajiye cup ɗin a gefe, ya dawo da kallon sa kanta matso da fukarsa yayi kusa da tata har suna iya jiyo numfashi juna harchen sa ya kai kan ɗan karamin bakin ta la lashe ragowar madarar complex dake wajen, wani dogon numfashi Amrat taja tare da runtse ido kasa kasa yace "numfashi me kike ja kuma? Ko kinyi tunanin bakin naki zan sha ne? Girgiza masa kai tayi tana faɗin "aa" "to ai garama kiyi tunanin hakan dan yanzu kuwa zan fara shan kayana" buɗe baki Amrat tayi zatayi magana yayi saurin haɗe bakin su waje guda, sosai yake kissing nata chikin dabara ba tare da ya zame kabin sa daga nataba ya duke ta ya ɗorata kan chinyar sa tare da mikewa da ita ya nufi ɗakin su, yana shiga palon part nasu yachi karo da hiyana kwanche saman doguwar kujera tana barchi, ɗaure fuska sosai yayi a hankali ya zame bakin sa daga na Amrat tare da sauke ta kasa chike da bachin rai yace "Amrat jeki ɗaki ina zuwa, batare da ta lura da hiyana ba ta wuche ɗaki Karisowa yayi wajen Hiyana yasa hannu ya ɗan bubbuga jikin kujerar yana kiran sunan ta, da kyar ta iya waro blue eyes nata waje sunyi jaa almar barchi bai ishe taba, "sister me ya kwantar dake a nan? Me yasa baki shiga ɗakin ki ba? Mikewa zaune Hiyana tayi chikin muryan barchi ta fara magana "yaya Fahad wlh ɗazun machiji na gani a ɗakina to na roki yaya prince ya chiremin shi amma har yanzu wlh tsoron ɗakin nake ji bazan iya shiga chiki ba" "machiji kuma!? a chikin gidan nan kai anya kin gani da kyau kuwa sister to wai ta yama za'ayi machiji ya shigo gidan nan har ɗaki" "wlh yaya Fahad na gani da kyau machijin gaskiyane, ka tambayi yaya prince kaji shi ya chire da kansa" "Gaskiya abun da abun mamaki a che snake a gidan nan amma dai ina zuwa" yana kai karshen maganar ya miƙe ya shiga ɗakin Bgs. Gaban mirrow ya samu Bgs yana shafa mai da alama wanka yayi gefen gado Fahad ya zauna chike da jin haushin abun da Bgs yakeyi wa mutane ya fara magana "yaya prince dan Allah ka bar sister tazo ta kwana a ɗakin nan ko da saman kujera ne, dan tana tsoron ɗakin ta, kaji pls? Shiru yayi kamar bai san da shigowar Fahad dakin ba sai da ya gama shafa mai ɗin sa, ya feshe jikinsa da perfume masu bala'i kamshi da tsada, slowly ya juyo ya sauke idon sa a kan Fahad dake zaune ya zuba masa ido alamar yana jiran amsa "get out Fahad!! Ya furta cikin tsawa, mikewa Fahad yayi ba musu ya fice yana fita bai bi ta kan hiyana ba dan bashi da wata amsa da zai bata wuchewa ɗakin sa kawai yayi. Bgs kuwa dressing room nashi ya shiga jim kaɗan ya fito sanye da kayan barchi masu kyau da tsada farare tas masu laushi, saman gadon sa ya haye ya kwnata tare da jan kyakkyawa kuma lallausan blanket nashi zuwa kan chikinsa ya lumshe ido ba jimawa barchi yayi awon gaba dashi. Ranan dai a palo hiyana ta kwana, ta takure waje guda kallo daya zaka mata ka gane ba karamin tsoron palon ta keji ba, shiyasa ta takure waje guda, fiskar ta duk hawaye a bushe... NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 12* KHALID ......wai dan Allah yaya khalid me yasa bazaka bar mutun ya yi barchin sa bane? "Gaskiya aa sis love ni ban hana ki barchi ba karki min sharri, ki yi barchin ki abun ki" "wai to taya mutun zai yi barchi kana taɓa shi? "Gaskiya sis love surutun ki ya fara yimin yawa dan kin samu yau na ɗan kyale miki bakin naki ya sha iska ko?" turo baki Zahra tayi chikin shagwaɓa ta dan buga kirjin sa tana faɗin "ni wlh yaya khalid dakin Aunty hiyana zan kwana gobe" dariya khalid yayi kafin yace "ai inaga sai dai Aunty hiyana nan naki tazo ta tayaki kwana gobe ba dai ke kije ba dan ba zaki samu kafar zuwa bama" zatayi magana yayi saurin haɗe bakin su, dan surutun Auta ta fara yimasa yawa, Sosai suke missing junan su yana yi tana taya shi, chigaba da murza kan nipple nata yayi yana shafa bayan ta da hannu ɗaya. Da kyar Zahra ta iya kwache bakin ta daga nashi da taga alamar bai da niyar sakin ta, kamar jira yake ta raba bakin nasu ya chapko Nipple nata ya shiga tsotsa kamar jariri, tun Zahra na kokarin hana shi har ta kyalesa dan gaba ɗaya ya ruɗa ta, a hankali ya zame hannun sa dake kan Nipple nata ya mai da gaban ta chikin dabara ya zame pant ɗin dake jikin ta ya shiga wasa da wajen, lokachin guda ya fita hayyachin sa, sai wani irin nishi yake yana fitar da numfashi da karfi karfi, zame Short ɗin jikin sa yayi batare da Zahra ta ankara ba, matso da bakin sa yayi dai dai sai tin kunnenta chikin wata irin yar murya dake fita da kyar yace "am sorry am so so sorryyyyyyy sis love" ɗago kai Zahra tayi tana kokarin tambayar sa sorry for what, sai taji wata iriyar azaba ya ziyar cheta lokachi guda, ihu ta fasa tare da sa hannun ta bibbiyu saman kirjin sa tana kokarin turesa daga kanta, amma ina ko motsashi ta kasa yi, ihu take tana faɗin "wayyo Allah na shiga uku Ammi na ina kike Ummi yaya Khalid zai kashe ni Abba kazo ka checheni, wayyo Allah yaya khalid wlh bana sonka mugu ka mai dani gida zan mutu wayyo Allah!! Shiko Khalid baya ma jinta socking nata yake da karfi karfi dan baya chikin hayyachin sa yana sambatu "wash my wife Allah ya miki albarka kin biyani ash Allah wai gaskiya Yusuf baka kyau tamin ba da ka rigani dan ɗana wan nan daɗin" da karfi Zahra ta gabza masa chizo a kirji amma ina bai ma san tana yi ba ya tafi duniyar sama jannati, lokachi guda Zahra ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa, gaba ɗaya bakajin komai a dakin sai nishin khalid. Sai da ya samu nitsuwa san nan ya sauka ya kwanta gefen ta yana mai da numfashi, bai ma lura da Zahra bata numfashi ba, da haka barchi ɓarawo yayi awon gaba da shi To masu karatu bari muleko su Inna a Yola Nigeria muga wani wai nar suke toyawa wata kila kafin mu dawo su yaya khalid ya dawo hayyachin sa shima YOLA NIGERIA sosai inna take samun sauki sai kuma wani azababben laulayin chiki da take fama da shi bata son ganin komai bata chin abin chi da zarar taji kanshin abin chi zata fara amai, abu ɗaya take iya chi shine gawayi, shine abin chinta idan ba gawayi ba babu wani abun da chikin nata ke yarda ya ansa haka zatayi ta gabzan gawayi tana shan ruwa, tun yaya Bello na mamaki har ya daina yanzu kullun idan zai zo dubata wajen mai magani sai ya sawo mata gawayi na 200 kafin gobe ta chinye. A ɓangaren buba kuwa ba laifi sauki ya samu sosai dan yanzu abubuwa dayawa shi yake yiwa kansa amma har yanzu kwakwalwa tasa akoi ɗan sauran matsala dan gaba ɗaya ya manta da suwaye diyana da hiyana ma. A ɓangaren Innar buba kuwa ta samu lfy sosai yanzu tana iya takawa da kafar ta ta fito tsakar gida, sai dai bata iya tafiya mai nisa sosai take gajiya Hasana matar yaya Bello kuwa baa magana yanzu laulayin chiki nata ya ragu sosai sai wani kiba da haske da tayi, ta kara kyau ta chika ta ko ina, kullun yaya Bello yana makale da matar sa yana matikar ji da chikin nan nata, duk da haka baya hana shi bawa su inna kulawa da duk abun da ya dace. Washegari jumma'a misalin karfe 7am Allah yayiwa bappan su yaya Bello rasuwa, ba karamin tashin hankali suka shigaba yaya Bello duk jarumtar san nan sai da yayi kwalla lokachin da ake sanya bappan sa a rami, sosai buba ma yayi kuka, da kyar aka samu jama'a suka iya lallaɓa yaya Bello ya dawo gida da yace shi ba zai iya barin kabarin bappan sa ba, a kofar gidan su jama'a ke zaman makokin bappa, Inna ko tana chan wajen mai magani tana fama da laulayin chiki bata da masaninyar bappan su Bello wato ya'yan ta ɗaya tilo a duniya ya rasu, bayan rasuwar bappa yaya Bello yazo wajen ta har sau uku amma yaki sanar da ita dan kar ta kara chiwo kan chiwo. Wan nan kenan tun da munji halin da mutanen yola ke chiki sai mu koma London dan muga ne ake ciki Uk Sai kusan asuba Khalid ya farka daga nauyayyar barchin da ta ɗauke sa, chikin sauri ya miƙe tsaye kai kallon sa yayi kan Zahra dake kwance ko motsi bata yi, a razane ya haura saman gadon hannu yasa ya ɗagota amma sai yaji jikin ta a sake ga wani mugun zafin da jikin nata yayi alamar zazzaɓi mai zafine ya rufe ta, maidata yayi ya kwantar chikin ruɗu ya sauko daga gadon ya nufi tailet jim kaɗan ta fito ɗaure da towel, saman gadon ya hau ya ɗauke ta chak ya nufi toilet da ita, Almost 45mins san nan ya fito da ita naɗe a towel, sai kuka take kasa kasa, zaunar da ita yayi saman sofa ya dawo gaban gadon da kansa ya chire bet shirt ɗin ya ɗauko wani ya shinfiɗa, ɗauko ta yayi ya dawo da ita saman gadon, san nan ya sauko ya koma toilet dan yin wanka lokachin an fara kiraye kirayen sallar asuba, yana fitowa wayar sa dake masan drawer gefen gadon ta fara ringing, batare daya nufi wayar ba ya wuche dressing room, dan yasan Yusuf ne ke kiran shi su rafi masallaci, sauri sauri ya shirya chikin jallabiya baka ya fito, har lokacin kuka Zahra take, yanaso yaje ya rarrashe ta Amma, babu lokachi dan an tada kabbara a masallacin su kuma yana da tabbacin Bgs ya tafi dan shi baya jira sai dai a jirashi, dan haka sai ya kyale Zahra chikin sauri ya fice daga ɗakin ya nufi waje Tsaye ya samu khalid a palon kasa, ba sai ya tambayi ina Bgs da Fahad ba yasan sunyi tafiyar sune, tare suka gera shi da Yusuf suka nufi waje. Karfe 5:20am Hiyana ta farka chikin sauri ta sauko kasa daga kujerar, mikewa tsaye tayi ta fara sanɗa kamar wata ɓarauniya, ta leka ɗakin Bgs dan taga yana nan ko baya nan, tana ganin baya nan tayi sauri ta koma palo ta buɗe trolley ta ɗauki wasu kayan ta shige ɗakin sa, toilet ta nufa a gurguje tayi wanka ta ɗauro alwala, ta fito ɗaure da towel nashi rike da kayan da ta chire a hannun ta, sauri sauri ta sanya kayan da ta ɗauko, ta zura hijabi a nitse ta shin fiɗa daddumar sa tayi sallah. tana gamawa ta naɗe ta mai da masa mazaunin sa, har ta juya zata fita idon ta ya sauka kan gadon sa dake watse a yamutse ajiye kayan hannun ta tayi ta haye gadon ta fara gyara masa, tanayi tana surutu "yanzu ni ya kamata na rinƙa gyara gadon nan ba mai aiki ba gaskiya, kai bama gadon ba har ɗakin gaba ɗaya amma idan ya tafi aiki zan rinƙa zuwa ina gyra masa dan na rinƙa samu ladan yiwa miji hidima dole na san yadda zan yi na dakatar da mai Aikin nan da shiga ɗaki nan" tana ta surun ta har ta kusan kammala gyara gadon. tana ɗago blue eyes nata karaf sai kan face nashi yana tsaye a bakin kofar shigowa ɗakin yana latsawa waya, chike da ruɗu da tashin hankalin ta diro kasa daga gadon ta sungunna, murya na rawa tace "ina kwana taya price, shiru kamar bai ma san da mutun awajen ba sai latsa wayar sa yake, Almost 15mins yana tsaye yana latsa waya ita kuma tana sugunne. Chikin tsawa yace "in my room!! On my bed!! Chikin rawar murya tace "kayi hakuri yaya prince wlh ba zan... Bata kai karshen maganar ba ya daka nata wani uban tsawa wadda yasata mikewa ba shiri "shoot up!! Oya fara frog jump, daga yanzu har na dawo aiki! yana kai karshen maganar ya karisa shigowa chikin ɗakin bai ko kalli in da take ba, ya wuche toile tsallen kwaɗo hiyana ta fara, tun tana yi da sauri sauri har ta fara a hankali hankali, kuka kasa kasa ta fara dan ta gaji gashi yace daga yanzu har karfe 2pm idan ya dawo aiki, gashi mutun ne da idan yayi magana baya sauyawa dan haka No need ta bashi hakuri dan kota bashi bata bakin ta zatayi idan ma batayi Sa'a ba ya kara mata da wani hukunchin. Wanka yayi ya fito ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt ash, ya gyara lallausan bakin gashin kannan nashi ya watsa a baya ba tare da ya ɗaure gashin ba, booth blue ya sanya a kafar sa ya ɗaura wata danƙareriyar agogo diamond a hannun sa, wayar sa ya ɗauka ya nufi waje yana jin hiyana na kuka tana tsallen kwaɗo amma ko ajikin sa kamar ba mutun che ke kuka ba yayi fuchewar sa. A harabar gidan ya sami Fahad na tsaye ya harɗe hannu a kirji shima ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt fari, yana ganin Bgs ya fara ɗaga masa gaisuwa, ba tare da ya amsa gaisuwar ba kasa kasa yace "yauma bina zakayi? Ya kamata ka fara Aikin ka fa, "yaya prince to ai kai ya kamata ka samomin aikin ko? "Aiki kam ai yana zaune yana jiranka duk time da ka shirya kuma duk matsayin kujerar da kakeso yanzu dai ina Yusuf da Khalid? "Basu fitoba" batare da ya sake magana ba ya wuche ya nufi waje motochin sa, Fahad ya bi bayan sa, dai dai lokacin Yusuf ya fito shida Lamrat ta rakosa har waje suna rungume da juna, ganin Fahad da Bgs yasa Lamrat kwache jikin ta da sauri ta fara gaidasu, Fahad ne kawai ya tsaya yana amsa gaisuwar tata shiko Bgs ko kallon in da suke bai yi ba yayi wuchewar sa. Fahad na gama ansa gaisuwar lamrat shima ya ɗagawa Yusuf gaisuwa, da fara'a Yusuf ya amsa tare da tambayar "ina yaya khalid? "Bai fitoba" Fahad ya bashi amsa lokachin da yake wuchewa ya nufi wajen Bgs, juyowa Yusuf yayi yana fuskantar Lamrat, ya fara magana "my baby ki koma chiki sai mun dawo" "yanzu yaya Yusuf da gaske ba zaka tsaya kayi breakfast ba? "My baby na faɗa miki sauri muke akoi rundunar da yaya prince zai je ya sanya hannu a kan takardun su zasu tafi yaki da yan kunan bakin wake, jiya sun kama mana manya Manyan sojojin mu to shine za'a tura runduna 2 suje su yake su su kwato mana sojojin mu, baki ga gaba ɗaya jiya ran yaya prince a bache ba, kinga har yanzu ma ransa a ɓache dan haka bari nayi sauri karya hukuntani shi baya son jira sai dai a jirashi" kiss lamrat ta masa a kumatu tana faɗin "to a dawo lfy Allah ya tsare mani kai ya kareku da kariyar sa" "eyeee my baby yau ba fullanchin kenan ba jin kunya har da kiss na samu wow i can't forget this day" sunkuyar da kai kasa tayi tace "amma ai yaya Yusuf ba da kai zaa je yakin bako? Murmushi yayi tare da kama hanyar tafiya wajen Bgs yana faɗin "ba da ni za'a jeba ki koma chikin gida" "to kawai lamrat tace tare da juyawa ta goma chikin gida Chikin motar Bgs ya isko Bgs da Fahad zaune nashi motar ya shige ya zaune. "Kai Fahad kiramin layin Khalid" chewar Bgs yayi maganar yana kokarin chiro wayar sa daga aljihu dan yaji tayi kara alamar shigowar sako, yana kunna hasken screen ɗin sai yaga sakon khalid ne, chere pin na wayar yayi ya shiga massage "kai Fahad kyale batun kiran khalid ɗin nan muje kawai" "to yaya prince amma shi yaya khalid ɗin yau lfy ba zai je wajen aikin sa ba? Shiru Bgs yayi kamar bai ji me Fahad yace ba, umarnin ya bawa sojojin sa akan sutafi, da gudu suka kunna mitochin suka bar gidan. Tun hiyana na iya kuka har ta kasa sai dai numfashinta dake fita da sauri sauri, sai wani wahalallen nishi da takeyi, tun asuba har zuwa karfe 8am tana frog jump. Tun tana iya ɗaga kafarta har ta kasa ta yanke jiki ta faɗi kasan karfet ɗin sumammiya Maiduguri Nigeria Kwanche Ahzan yake saman gadon sa yana waya, "Umar wlh ba zaka gane bane ina son ta ina kaunar ta wlh ban taɓa ganin yarinya ta shiga rai na lokaci guda ba sai ita, so bazan iya mikawa iyayen ta itaba gaskiya dan naga alama yadda ake nunata a duk wani tasha ta gidan Tv da zaridu gidajen redio da sauran su, ni nasan ba daga ƙaramin gida ta fitoba, to kaga in dai hakane, in na miƙa ta ga iyayen ta bazasu taɓa bani auren taba gara kawai na lallaɓa na chigaba da ɓoyeta har nayi na saran chusa mata sona idan yaso bayan munyi Aure na kai ta wajen iyayen ta dan kaga lokachin ba yadda zasuyi dole su kyalemu, da nayi tunanin sata school ma amma gaskiya na fasa zan rinƙa samun lokachi ina karantar da ita da kaina kaga a haka zan samu sona ya shiga zuchiyar ta, daga ɗayan ɓangaren Omar ya fara magana "amma Ahzan kana ganin hakan ba rashin adalci bane? ni a nawa tunanin idan kayiwa yarinyar nan haka baka kyau ta mataba, to duk bama wannan ba kana tunanin mum zata yarda ka Auri yarinyar da bakusan asalinta ba? "Umar mum zata yarda ni nasan ta in da zan bi mata ta yarda, .............. da dai daddy na raye ne sai inche ba zai yiwuba, amma dan mum bani da wata damuwa wai kai Umar wlh idan kaga yarinyar nan sai kache nayi kokari ma dana iya hakuri na kyaleta sai an mana Aure, "kai Ahzan duk kyau ɗin ta ta kai diyana tace, wlh idan kaga diyana kai zakache ita tayi kanta yarinyar nan amma haka wanchan ban zan yayan nata ya mun duka ya raba ni da ita, amma wlh ba zan hakura ba ina samun sauki duk in da zanshiga, sai na shiga dan na samu diyana" "wai Umar ni kam aina ka samu wannan diyanar ne da kullun kake takuramin da zanchen ta? Haba kilama ko kyan gani bata da shi, ni dai yanzu zan lallaɓa daddy ya yiwa Ummi waliyi nan da next week a ɗaura mana Aure dan ma kar na ja lokachin har yan uwanta su gano tana nan, wai kasan ma awajen aiki daga manyan mu na sama aka turomana hoton ta akan mu nemota, na sa yarana suna ta yawo a gari bayan na ɓoyeta a gida kai daga ganin yadda ake neman yarinyar nan a garinnan kasan ba yar karamin mutun bane" "kai haba Ahzan karfa kaje ka jefa rayuwan ka chikin hatsari wlh gwara ka fitar da yarinyar nan ka mikata ga iyayen ta in yaso kaje ka nemi aurenta a wajen su idan sun baka to Fine idan ma basu baka ba sai ka hakura, nifa ina ganin kamar ma daddy salim ba zai yarda da batun auren ba, dan daddyn salim da Allah jikan rai dadyn ka halin su irin ɗaya, dama dai daddy Auwal ne" "lallai Umar baka da lfy daddy Auwal fa kace tab hmmm ai ban isa in tinkari dady auwal da wannan magana ba, kai dai bari yau ma dadyn kam ya wuche Us kuma har Chan zan bi shi nasa ta yadda zan ɓullo masa, zai yarda ai yadda nake son yarinyar nan ma koda daddy'na na raye sai na san yadda zanyi nasa ya yarda da abun da nakeso ɓare daddy salim kai dai kawai kazuba ido ka tayani da addu'a" "to Ahzan Allah ya shige mana gaba" "amin Omar ngd amma kasan me Omar? "Aa ban sani ba sai ka faɗa" "jiya danaje office ɗin commissioner naji suna magana wai left kanal general Aryan yazo, nasha ruwan mamaki wlh sai Allah kaɗai yasan wajen wani mai Sa'a yazo, ina masifar son ganin guy ɗin nan ba kaɗan ba da zan samu Allah ya taimake ni wani yamin hanya ba samu ganin sa koda sau ɗaya ne arayuwa ta, to dana sanya wannan ranar a chikin ranakun tarihin na wayan da ba zan taɓa mantawa dasu ba" "wai daman Ahzan kasan Kga? Ni wlh sunan sa kawai nake ji in burin naga koda hoton sane ba face Mark" "kai ina da wani hoton sa guda ɗaya wadda na taɓa turawa a wayan Commissioner, zan turoma ka ganshi amma ya sanya face mark, sai dai kaga jikin sa, da kaga jikin nashi kaga chikakken jarumin namiji, ai wlh da Allah zai nunamin Bgs da kga arayuwata ko da a mafarki ne shikenan nikam burina ya gama chika a duniya" "kai Ahzan bari ina rabaka wlh ka kiyayi kan ka domin ko shugaban kasa wuyar gani Bgs da Kga zasu masa kai dai ka bar kan ka a in da Allah ya ajiyeka" "kai dai Omar bari ai addu'a nayi kuma karkasha mamakin Allah ya haɗamu wata rana" "to Allah ya haɗamu da su ta hanyan alkhairin, dan wlh da mu haɗu da su ta hanyar sharri gwara mu mutu tun kafin lokacin" "kai Omar amin dai ka haɗu da su da alkhairin ma yaya bare da sharri yadda nake jin ana lbr su a gidajen Tv da jaridu, tab basu da wasa" "nima dai ina mugun son naga wannan Bgs ɗin sai dai duk hotunan su da ake dorawa a gidan Tv zaka samu sun sanya face mark ban san me yasa basu son barin face nasu a buɗe ba" "ai kasan wasu mutanen haka suke sun fi son a sansu ta aikin su ba ta suna ko fiskar su ba" "hakane Ahzan kana da gaskiya to Allah dai yasa mu dace" "amin Omar sai munyi waya" yana gama faɗin hakan ya katse kiran tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya ya miƙe ya fice daga ɗakin. UK misalin karfe 1:30pm jourfree ya shigo ɗakin Bgs da nufin ya gyara masa ɗakin, ganin Hiyana a sume ne ya bashi mamaki, da sauri ya koma kitchen ya ɗauko ruwa ya dawo ɗakin, kusa da ita ya tsugunna ya zuba mata ruwan, a razane ta mike tana faɗin "yaya prince kayi hakuri wlh ba zan sake ba na tuba" "what are U saying madam? Jourfree ya jefo mata tambaya, dawo da kallon ta tayi kansa chikin sauri ta mike tsaye tana gyara hijabin jikin ta, kasa kasa tace masa " "as from today i don't want to see U here again, pls get out" chikin tsoro jourfree ya juya ya fice a ɗakin dan ba zai iya jayayya da maganar hiyana ba kuma bai san ya zasu kwashe da Bgs ba lallai akoi dirama. Aiki hiyana ta shigayi tama manta ya sata frog jump, yace karta tashi har sai ya dawo aiki, duk da zafin da kunburin da kafarta suke hakan bai hanata ta fara tikar aiki ba wanke masa toilet tayi tas ta shinfiɗa masa gado ta gyara ko ina ta sanya masa turaren ɗaki mai daɗin kamshi, karfe 1:55pm ta kammala aiki ta ɗauki kayan ta ta nufi hanyar fita ɗakin har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo, tace "kai yau dai tun da baya nan wlh sai na je wajen hutawan shin nan nagani, dawowa tayi ta nufi kofar glass dake kusa da toilet, a hankali ta tura ta shiga wajen wani iska mai shegen daɗi ne ke kaɗawa awajen saman kujera taje ta zauna tana bin wajen da kallo, mikewa tayi ta ɗauko ruwa da glass cup ta dawo ta zauna ta zuba ruwan a cup ta fara sha sanyin ruwan na ratsa ta sai wani lumshe ido take, tana sauke Ajiyar zuchiya, Almost 15mins tana zaune awajen har barchi ya fara ɗaukan ta, alamar tafiyan mutun da tajine yasa ta miƙe chikin sauri tana karanto duk addu'ar da tazo bakin ta, dan neman Allah ya tsareta daga faɗawa hannun Bgs. dai dai zata fita shi kuma yana shigowa a razane ta ja da baya, chikin fushi da bachin rai fuskar shin nan kamar hadiri a daure tamau ya damko wuyar ta ya jata zuwa karshen wajen, chikin tsawa yace "ke bana che karna sake ganin ki a daki na ba shine zaki shigomin har nan" tsabar tsorata hiyana ta kasa magana, ta kasar ido ya kalli kasar benen, san nan ya dawo da kallon sa kanta, sai faman girgiza masa kai take ta kasa magana, wurgi da ita yayi kasan benen chike da ɓachin rai ya juya ya koma chikin ɗaki, wayar sa ya ɗauka ya kira jourfree, chike da izza da bada umarni yace wa jourfree yana bukatar a chan za masa komai dake wajen shakatawar sa na chikin ɗakin yana gama bawa jourfree umarni ya wuche cikin toilet..... Hiyana kuwa tana fadawa chikin katon pool dake wajen, da kyar ta iya sai ta numfashi ta Allah ma yasa ta iya ruwa tun a kauye dan tun suna yara suke zuwa rafi, da kyar ta iya fitowa, kasa tafiya tayi ta zauna a bakin pool ɗin tana kuka kasa kasa dan sautin kukan nata ma baya fita sosai NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 13* .......sai 6pm Hiyana ta lallaɓa ta zagayo ta koma chikin gida a babban palon kasa tachi karo da yaya khalid, zai koma part nasu, sugunnawa tayi har kasa "yaya khalid ina wuni" "me ya fitar dake waje sister? Shiru ta ɗanyi tana tubanin abun da ya dace ta faɗa masa "Bgs ne ya miki wani abun ko? Dan naga hawaye a face naki" Chikin sauri ta girgiza kai tana faɗin "aa yaya Khalid ba shi bane" kallon ta khalid yay fara yi from head to toe, kawar da kai gefe yayi chike da bakin chiki yace "ok jeki yi wanka ki chanza kaya kizo part nawa ki sameni kuma kizomin da wayar ki" sai lokachin ta tuna ashe tana da waya, jiki ba kwari ta mike ta haye sama, tana tafiya tana tunani, wai shi yaya prince ai na ya keson na sa rai nane ya kashe ni ma ya huta kawai na gaji nagaji sa irin azabtar dani da yake wayyo Allah dan isar ka ya Allah ka kawomin ɗauki, da wannan tunanin ta shiga palon su, zaune saman sofa mai zaman mutun 3 ta samu Fahad yana sanye da jallabiya fara yana latse latse a waya, tsugunnawa tayi har kasa "yaya Fahad ina wuni" sai lokachin ya ɗago ido kallo ɗaya ya mata ya kauda kan shi gefe chike da bachin rai ya mike har wani huchi yake kamar wani zaki ya nufi betroom na Bgs batare da yache da ita komai ba. kwanche saman gadon ya same'sa idon sa a lumshe, kallo ɗaya Fahad ya masa ya gane bai yi barchin ba, chike da fushi ya fara magana "yaya prince ka dubi girman Allah ka tausayawa sister wai dan Allah me ta maka ne da har ka tsaneta haka pls ko dan farincikin Ammi da Abba ka rinƙa tausayin sister, ina kakeson yarinyar nan ta sa ranta dan Allah dai, ko so kake watarana zuchiyar ta ta buga ne? ba ni kakewa ba amma duk sanda kayi mata wani abun jinake zuchiyara kamar zafa fashe, ji nake kamar zan mutu, nasan kana son mu baka son ɓachin ran mu kana kauchewa duk abun da zai samu bachin rai, to kasani fa wlh idan kayiwa sister wani abun gaba ɗayan mu ji muke kamar zamu mutu dan ɓachin rai, mu muna sonta muna kaunar ta, munason farinchikin ta kamar yadda mukeson na Auta, karka manta fa wlh ina da tabbacin Ammi tafi son Hiyana sama da yadda take son Auta, wlh ko dan Ammi dole naso yan uwana, lokachin da aka aura min Amrat ban son ta amma dana fahimchi yaran nan sune farincikin Ammi, sai na hakura na rungumi matata Allah da ikon sa kuma chikin ƙanƙanin lokachi ya dasamin son ta a rai na, dan Allah yaya prince ka bawa sister kulawa ko dan Ammi, da Abba ina da tabbacin hakanne kawai burin da ya rage musu a rayuwa pls yaya prince ba dan kowa ba dan Allah. Ba tare da ya bude ido ba yawa Fahad alama da hannu akan yazo, ba musu yaje ya zauna a gefen sa Wani wawan mari ya sakar wa Fahad ɗin a kumatu tare da mikewa zaune ya wato idon sa waje, chike da ɓachin rai ya fara magana "kayi girman da zakazo ka tsaya a kai na kanamin magana haka ko? Chikin sanyin murya da danasanin Fahad yace "kayi hakuri yaya prince bachin rai ne yasa hakan amma am so so sorry ba zan sake ba" shiru Bgs yayi bai sake magana ba "yaya prince dan Allah ina neman wata alfarma" zuba masa ido kawai Bgs yayi batare da yayi Magana ba, "dan Allah yaya prince kabar sister ta dawo ɗakin ka wlh ban son ganin ta a palon nan kuma kaga tana da tsoro sosai" shiru yayi na tsawon 2mins kafin yace "me ya samu ɗakin na ta? Da sauri Fahad ya kara juyowa da kyau yana fuskantar shi dan jin yadda Bgs ɗin yayi magana chikin sanyi murya da alama zasuyi nasara "yaya prince ai ton lokachin da ta kalli snake a ɗakin take tsoron shiga" zuro dogayen kafofin sa kasan fadon yayi ya miƙe batare da yace da Fahad komai ba ya nufi wajen hutawan sa dake chikin ɗakin, shiru Fahad yayi yana addu'a a chikin zuchiyar sa Allah ya ɗora su a kan Bgs Allah ya sa ya yarda hiyana ta dawo ɗakin sa, Almost 30mins yana zaune daga ƙarshe dai ya mike ya fice daga ɗakin chike da sa ran zasu iya yin nasara awan nan karon dan, yadda yaji yaya prince yayi magana a hankali. Zaune saman sofa a palo ya samu hiyana ta takure waje guda da alama sanyi takeji, "sister tashi kije ɗakin ki ki chanza kaya" chikin rawar murya tace "yaya Fahad wlh tsoron ɗakin nake ji bazan iya shiga ba" shiru yaɗan yi kafin yace "ok ɗauki kayan naki muje na rakaki part ɗin yaya Aiman sai kiyi wanka a chan ki chanza kaya" ba musu ta mike ta ɗauko wasu riga da sket masu shegen kyau black colour, ta nufoshi gaba yayi ta bishi a baya, har part na Aiman. Zama Fahad yayi saman sofa a palo san nan yayiwa Hiyana nuni da betroom din yace taje tayi wanka yana jiranta a nan, dan ya lura tsoron part ɗin take. Jikinta sai kerma yake ta shiga betroom ɗin Aiman wani makeken hoton'sa ta fara chin karo da shi a gefen gado yana sanye da jeans da t-shirt ya ɗaura rigan aikin sa a sama kayan yana ɗan murmushi, ganin hoton Aiman ba karamin tayarwa Hiyana hankali yayi ba, nan take hawaye suka fara zarya akan fuskanta, tana kuka tana bin ɗakin da kallo karaf idon ta ya sauka kan wani makeken Frame mai kyau gaske wadda ke ɗauke da hoton Bgs yana tsaye da kakin sojoji ya rike Ak47 a hannun sa, ba karamin kyau yayi ba fiskar nan tashi kamar kullun babu alamar annuri ko kaɗan,kurawa hoton ido tayi tana ta kallon sa tana goge hawaye ta, 15mins ta ɗauka tana kallon hoton kafin ta wuche ta nufi toilet a gurguje tayi wanka ta fito, shiryawa tayi chikin riga da sket din ta nufi gaban mirrow ta tsaya tana kallon kanta Ba karamin kyau kayan suka mataba sun fito mata da ainihin suran jikin ta, kai kallon ta tayi kan kirjin ta gaba ɗaya rabin boobs nata awaje kasan chewar wuyar rigan babban ne sosai gashi kayan sun manne da jikin ta sun matse ta sosai, tsaki ta ja ta sanya hannu ta tara kyakkyawar lallausan bakin gashin kan ta a tsakiya ta daure ta kitse bindin gashin ta watsa shi baya wadda ya kai har karshen bayan ta, kunyan fita hakan take ji gashi hijabin Amrat ya jike kuma yayi datti sosai, shiru ta tsaya a ɗakin almost 10 mins tana tunanin yadda zata fita da kayan nan a hakan ma wai ta zaɓo kayan masu ɗan fasali kenan, data ga dai tsayuwa ba zai tsinana mata komai ba sai ta, dauki kayan ta da ta chire ta kare kirjin ta dasu ta kama hanyan fita tana tafiya gaba ɗaya a takure take har ta fito palon Yadda ta bar Fahad haka ta fito ta same'sa yana zaune yana latsa waya, jin Sallamar tane yasa ya ɗago kai kallo ɗaya ya mata ya kau da kai tare da mikewa yayi gaba yana faɗin "to muje" bayan sa tabi hannun ta rike da kayan da ta chire ta kare kirjin ta dasu, part nasu suka koma. Yana shiga palo ya wuche betroom na su ita kuma hiyana ta zauna saman sofa, ta kame jikin ta waje guda, dan ji take kamar babu kaya ajikin ta a haka har barchi ya fara ɗaukan ta gyarawa tayi ta kwanta ba jimawa barchi yayi awan gaba da ita KHALID wunin yau gaba ɗaya Zahra ta wuni ne tana kuka khalid yayi rarrashi har ya gaji taki yin shiru taki chin komai tun safe ga zazzaɓi da ya rufe ta, Sosai Khalid ya shiga damuwa, ya rasa meke masa daɗi ........zaune yake gefen gado yayi tagumi ya rasa meke masa daɗi, Zahra na kwanche saman gadon tana kuka kasa kasa, chikin shesshekar kuka tace "yaya Khalid" chikin sauri ya juyo tare da haurawa saman gadon ya karisa in da take, hannun ta ya kama chikin nashi murya kasa kasa Kamar mai raɗa yace "am sorry my wife kiyi hakuri kinji? Chikin dashewar murya tace "yaya Khalid ka dai na damuwa kaji bana son ganin ka kayi shiru kana tunanin nan" "my wife in dai baki dai na kukan nan ba baki chi abinchi ba, ba zan dai na damuwa ba" "to yaya khalid kamin tausa dan ko ina chiwo yake min idan na samu sauki zan chi abinchin kaji? Chikin sauri ya fara yimata tausa yana faɗin "yanzu nan ma ina gama yimiki tausan nan zaki samu sauki sai na baki abinchi da kai na ko? Kakalo murmushi dole Zahra tayi ga hawaye na bin gefe da gefen fuskar ta tace "to amma iya tea kawai zan sha" "ok to ko tea din ma yayi bari na kawo miki" batare da ya jira amsar taba ya sauko daga gadon ya nufi, waje. Jim kaɗan ya shigo hannun sa ɗauke da kyakkyawar cup, mai ɗauke da tea mai zafi gefen gadon ya zauna tare da ajiye cup ɗin a saman drawer gefen gadon, hannu yasa ya ɗago ta ya ɗaurata kan chin yar sa, ya ɗauki tea ɗin ya fara bata a baki, a hankali hankali take dan sha har ta shanye "in karo miki wani ne? "Aa yaya Khalid ya isa haka wannan ma da kyar fa na shanye" batare da ya sake magana ba ya ajiye cup ɗin a saman drawer, san nan ya miƙe tare da ita a jikin sa suka haura saman gadon. Kwanchiya yayi, tana manne a kirjin'sa, a hankali yake shafa bayan ta yana mata raɗa a kunne tun Zahra na share sa har ta fara biye masa suka chigaba da zubawa juna kalaman love. Maiduguri Nigeria Ahzan ne zaune saman karfet a betroom din mum ɗin sa yayin da mum ke saman gado suna hira "Ahzan kana ganin hakan shine dai dai? "Eh mum ya kamata mu taimaka mata" "amma Ahzan abun ne da ban mamaki anya Dr walid bai yi kuskure ya baka result na wata ba, a mai makon na Ummi dan ni dai ban ga alamar Ummi na bukatar aure ba" "mum baki ji Dr yace yanzu ne abun ya fara kamata ba idan ta kara 1 week ba tare da an mata aure ba, shine abun zai bayyana karara kuma kinga idan hakan ta faru ba zanji daɗi ba" "Ahzan Hanan fa zata girmi Ummi sosai dan yadda nake ganin Ummi ba zata wuchi 16 years ba kawai tana da wadatatchen halittace, ni anawa ganin idan ma hakane to chiwon hanan ya kamata ya fara kamawa ba Ummi ba" "mum kowa da kike gani a duniyar nan da irin tasa kaddarar, ai wanna chiwon bai bi ta shekaru ba" "hakanne Ahzan kana da gaskiya to shikenan zanyiwa dadyn ka salim magana" "to mum amma fa karki sanar da kowa batun chiwon nata dan kar su fara magana akai" "ai wannan abun kunya ne baki ba zai iya faɗi ba" "yauwa my mum san nan kinji Dr yace kar a wuche 1 week baa mata Aure ba idan aka wuche za'a samu matsala, ba ƙaramin tausayi yarinyar ta bani ba shi yasa ma na yanke shawarar Auren ta kawai, dan in shere mata hawayen rashin iyaye" "In Sha Allah zaka samu ladan hakan" "Allah yasa my mum, amma mum yana ga baki shirya zuwa wajen aiki ba jiyama fa baki jeba lfy" "wlh Ahzan gaba ɗaya jikina a mache ne bana iya komai sai kwanchiya kawai" shiru Ahzan yayi yana tunani a ranshi "kai gaskiya maganin na aiki da kyau am sorry mum ba zaki iya komai ba kwakwalwan ki ma bazata yi aiki ba bare kiche babu irin wan nan chiwo a duniya, dole sai abun da na tsara miki shi zaki yi, bazaki iya fita ko nan da tsakar gida ba har sai an ɗaura Aure na da Ummi dan karki bata min shiri nasan kina fita zaki samu lbr ana neman Ummi dan haka babu in da zakije sai bayan Aure, shima dady salim yanzu zanje nayi maganin sa dan idan yazo kawai ya amince da zanchen Aure na da Ummi, babu wan da zai zo gidan nan da sunan yazo biki salon suga Ummi, su tonamin asiri Auren sirri za'ayi "Ahzan tunanin me kake? Da sauri ya dago kai tare da mikewa ya nufi hanyar fita daga ɗakin yana faɗin "babu wani tunanin da nake mum ina tausayin yarinyar ne kawai" ya kai karshen maganar tare da ficewa daga ɗakin, gyara kwanchiyar ta mum tayi a saman gadon ta ta lumshe ido ta chigaba da barchinta da ta fara. KANO da sallama ɗauke a bakin sa Aryan ya shigo fada, kallo ɗaya Abba dake zaune kan kujerar sarauta ya masa ya kau da kansa gefe dan bai san ganin Aryan a chikin wannan hali kwata kwata, saman kujerar kusa da Abba yaje ya zauna "Aryan yaushe ka dawo? "Yanzu na dawo Abba" "to ya ake chiki Allah dai yasa diyanar ce" "aa Abba ba ita bace, wadda suke magana a kanta wai mahaukachiya che wani ya buge da mota to kaga ita kuma ai ba mahaukachiya bace shiyasa ban ma bi ta kan maganar tasu ba ina jin hakan nayi dawowata kawai" "eh lallai Aryan na yarda kana chikin matsananchin tashin hankali wadda yasa baka iya tantanche abubuwa" juyowa Aryan yayi da kyau yana kallon abba kafin yace "Abba me yasa kace haka? "Eh mana Aryan idan ba kana chikin tashin hankali ba, ai da ka daɗe da gano in da diyana take" da sauri Aryan ya kara waro idon sa waje yana kallon Abba "ta yaya kenan Abba kamin bayani" "lokachin da farida ta kira tana sanar mana da diyana ta bata kai kayi picking call din amma tashin hankali ya hanaka kaji bayanin da farida tayi kafin ɓatar diyanar" "Abba pls tell me wani bayani kuma tayi!? "Chemaka tayi diyana ta tafi babu ɗankwali babu mayafi babu ta kalma ta bar wajen, to kaga bazaka nemi diyana a chikin masu hankali ba sai dai a dubata a sawun marasa hankali, idan kayi tunani mai yuwuwa wayan chan mutanen suna da gaskiya domin babu yadda za'ayi suga hoton diyana su che itache kai kuma ka che ba ita bace ko da blue eyes nata zaka iya ganeta chikin sauki kawai dan ayanzu baka da nitsuwa ne, shiyasa Amma abun da nake so da kai yanzu ka tattara nitsuwar ka waje guda, ka dawo asalin Kga da na sani kayi aiki da kwakwalwan ka dan samun nasara ina taya ka da addu'a tare da fatan awanan karon kayi nasara" a sukwane Aryan ya miƙe ba tare da ya sake magana ba ya nufi hanyar fita fada, taku yake da sauri sauri, wayar sa ya chiro, ya kunna hasken screen ɗin ya duba time 7pm contact ya shiga sauri sauri ya fara kiran layin Shahram, kira ɗaya Shahram ya ɗaga chike sauri da bada umarni Aryan yace "ka sanar da commissioner ya rikemin wayan nan mutanen, san nan ka shiryamin tafiya gobe karfe 7 ina son tai mana a Maiduguri" yana gama faɗin hakan batare da ya jira amsar Shahram ba ya katse kiran part na Ammi ya nufa Da sallama a bakin sa ya shiga betroom na Ammi zaune take saman Throw pillow tana shan fura ganin shi yasa ta ajiye furar a gefe chike da kulawa ta amsa masa sallamar tare da tambayar yaushe ya dawo, sauri sauri yace mata "yanzu" Ammi zata sake magana ya rigata da chewa "Ammi ina son ganin drowar sa kayan yarinyar nan "diyana? Ammi ta tambaya tana kallon sa sosai "Eh ita inane wajen sa kayan ta yake? "Yana ɗakin su kayan na chan yadda suka bari ba a taɓa ba" tun Ammi bata karisa maganar ba ya juya ya fice ya nufi ɗakin su Hiyana, jakar da ya bawa diyana lokachin da ya dawo saudia ya ɗauka ya fice daga ɗakin, kai tsaye Part nashi ya koma Yana shiga betroom nashi ya ajiye jakar saman mirrow ya nufi toilet dan yin wanka Uk 8pm dai dai hiyana ta fito part nasu ta nufi kitchen already jourfree ya gama shirya abinchin Bgs dauka kawai tayi ta komo part nasu gaba ɗaya a takure take dan ji take kamar tsirara take tafiya kayan sun kamata sosai, da sallama ta shiga betroom ɗin yana zaune saman sofa yana waya da wajen aikin su ga dukkan alamu magana yake akan sojojin su da yan ta adda suka kama yana chikin bachin rai sosai, saman table dake gaban sa ta ajiye masa abinchi chikin sauri ta juya zata fita dan kar ya ganta ba hijabi muryan sane ta katse ta yace "ke zonan!? Chikin sauri ta dawo ta tsugunna a gaban sa ta sunkuyar da kai kasa dan kunyar kayan jikin ta takeji, alama ya mata da hannu akan tayi sarving nashi, da mamaki ta ɗago tana kallon sa, taga bama ita yaƙe kallo ba, chikin sauri ta ɗauko plate ta fara zuba masa abinchin tana gama zubawa bata lura da hannun sa dake saman hannun kujerar ba ta ɗora plate din awajen saman hannun nashi, wani wawan mari ya sakar mata, tare da binta da harara chikin tsawa yace "get out" da gudu ta miƙe ta fice daga ɗakin tana kuka, katse wayar da yake yayi ya ajiye wayar a gefe, chike da ɓachin rai ya miƙe ya fice daga ɗakin ya nufi waje, Hiyana na ganin fitar sa ta dawo ɗakin ta kwashe kayan abinci gaba ɗaya ta mai da kitchen tana dana sanin abun da tayi yau itache rana ta farko da yaya prince zai fara chin abun da ya fito daga hannun ta amma gashi saboda zumuɗi ta bata hakan, dawowa tayi saman doguwar kujera ta kwanta ta lumshe ido tana tunani har barchi yayi awawon gaba da ita 12:30Am Bgs ya dawo chikin gidan kai tsaye part nasu ya nufa, dai dai zai shiga betroom nashi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake, gashi palon akoi duhu wutan a kashe yake, kunna wutar wayar sa yayi haske ya gauraye wajen, juyawa yayi ya nufi in da take kwanche ta takure waje guda, sai rawan sanyi take, a hankali ya kai hannun sa saman wuyar ta jikin nata yayi zafi sosai kamar wuta hannu ɗaya yasa ya dauke ta chak, ya nufi betroom nashi da ita Jin mutun ya dauke tane yasa ta waro manya manyan blue eyes nata da kyar dishi dishi ta fara gani ta kasa gane wanene ya dauke ta kokarin kwache kanta take ta fara fisge fisge da iya karfinta, chike da jin haushin hakan ya..... Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu🤪🤪 NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 *DUK ƘARFIN IZZATA* 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 14* .......Chike da jin haushi hakan ya yakacheta daga jikin sa zaiyi wurgi da ita, kalaman Fahad suka fara masa yawo a kwakwalwa kalman Ammi ta karshene ta dira masa a rai in da take chemasa idan har ya kuntata wa hiyana to yasa a ranshi tamkar ita ya kuntatawa, tuna hakan ne yasa ya mai data jikin sa ya rike ta da kyau chike da bachin rai ya daka mata tsawa "zaki min shiru ne ko sai nayi wurgi dake! Jin voice na shi yasa ta nitsu tsit dan ita bata taɓa tunanin shi bane tayi tunanin wanine yazo sache ta shi yasa take kokarin kwache kanta. saman ka tafaren gadon sa ya kwantar da ita tare da mikewa ya ɗauko Box ya dawo saman gadon, magani zazzaɓi ya fitar ya ɓalli guda biyu, chikin sanyin murya yace "gashi an sa ki sha" jikin ta na kerma ta sa hannu zata ansa zubawa hannun ta ido yayi da mamaki yake kallon yadda hannun nata ke kerman tsoro, ɗaugo idon sa yayi ya fara kallon ta from head to toe gaba ɗaya jikin ta kerma yake hannun ta ya kasa tsayawa waje guda ba lallai idan ya sanya mata maganin a hannun ta ta iya kaiwa bakin ta ba, mikewa yayi ya koma falo ya ɗauko ruwa mai sanyi tare da glass cup ya dawo ɗakin a gefen gadon ya zauna ya balle bakin roban ruwan ya zuba a glass cup ɗin, zama yayi da kyau ya sa hannu ɗaya ya ɗagota, kasa kasa yace "buɗe bakin ki" da kyar ta iya sai ta kerman da bakin na ta keyi ta bude masa, sanya mata maganin yayi sannan ya kafa mata glass cup ɗin a bakin ta, sosai ta sha ruwan sai da ta shanye dukka, san nan ya chire mata cup ɗin a baki ya mai da ta ya kwantar, ya mike ya mai da cup ɗin da roban ruwan saman table ɗin tsakiyar ɗakin, toilet ya nufa. Wanka yayi ya fito ɗaure da towel a kugun sa, a gurguje ya shafa mai tare da fesa perfume nashi mai bala'i kamshi da daɗi, dressing room ya nufa, jim kaɗan ya fito sanye chikin kayan barchi masu kyau da tsada ga laushi fararen tas riga da doguwar wando, saman katafaren gadon sa ya haye, ya kwanta hannu yasa saman drawer ya ɗauki remote ya kashe wutan ɗakin ya mai da remote ɗin ya ajiye, ya kunna wutan gefe da gefen gadon masu bada haske blue da green, addu'ar barchi yayi ya shafa, sannan ya juyo ya ɗan kalli in da hiyana ke kwanche yadda ya kwantar da ita ko motsawa ba tayi ba, hannun sa ya kai saman goshin ta ba laifi jikin nata ya fara sanyi, dauke hannun sa yayi ya juya ya bata baya yana fiskantar gabas ya ja blanket zuwa saman chikin sa, tare da lumshe ido, asuba ta gari. 1:30am hiyana ta farka daga barci dishi dishi ta fara gani goge idon ta da kyau tayi domin ta tabbatar wa kanta shin muryan mutun take jine ko dai aljani ne mai wannan karatun dan ita dai a chikin bil adama kam bata taɓajin voice mai daɗin wannan ba, mikewa tayi zaune a saman gadon, tafara bin ɗakin da kallo. mamaki ne ya kamata yaushe ta zo ɗakin nan kuma? Waya kawota? Dan ita jiya kwata kwata batama san in da kanta yake ba, yan waige waige ta fara yi tana neman ta in da take jiyo wannan kira'an Alqur'ani mai bala'i daɗin, karaf idon ta ya sauka kan shi yana zaune saman dar duma yana rike da Alqur'ani mai girma yana karatu, tasha ruwan mamaki wai daman yaya prince ɗin nan ya iya karatu? wai da gaske ne daman yana da imani? Ashe yasan Allah? Ashe yasan in da gabas take? ai na ɗauka shikam in ban da bindiga ba abun da ya sani, da wani zuchiyar sa kamar na Abu lahabi, duk girma da kima da mutunci da fiyayyen halitta manzon rahma yake da shi sai da abu lahabi, ya rinka kokarin kashe sa, to haka yaya prince ka ke duk mai mutunchi da imani da kima wadda Allah ya ɗaura maka responsibility sa a kanka komai kyaytatawar da zai maka sai ka nemi ka masa rashin mutunchi kai mutun baya taɓa kyau tata maka ko mai aka maka laifi ne, tayi nisa chikin tunani da take kamar daga sama har tsakiyar kanta taji voice nashi "ke sauka kije ki kawomin Black tea mara sugar! Chikin sauri ta diro daga gadon ta nufi waje mai da kanshi yay kan karatun da yake ya chigaba. Jim kaɗan sai gata ta shigo rike da Cup mai shegen kyau gefen sa tazo ta tsugunna murya na rawa tace "gashi nan yaya prince" ko kallon in da take bai yi ba, shiru shiru sai zuba kiraar karatun qur'ani kawai yake tun hiyana na sa ran zai ansa har ta chire rai ta gaji da tsugunno gashi ba wani isshen lfy ke gareta ba, Almost 30mins tana tsugunne a wajen har barchi ya ɗan fara ɗaukan ta, slowly ya sa hannu ya ansa cup ɗin, da kyar ta iya mikewa sai kuma ta kasa komawa saman gadon nashi ta kwanta, gani take kamar idan ta hau zai mata tsawa yace ta sauka, shiru tayi tana tunanin ta haune ko dai ta koma Palo, dan bata son tsawan nan da yake mata ko kaɗan, daga karshe dai ta yanke shawarar komawa saman sofa set dake chikin ɗakin dan tana ganin hakan ne ɗan dama dama. Saman doguwar kujera ta kwanta ta lunshe ido, har barchi ya fara ɗaukan ta sanyi mai karfi ne taji ya fara ratsa gaba ɗaya jikin ta, takurewa tayi waje guda, sai rawan sanyi take, har karfe 2:45am ba abun da kakeji a chikin ɗakin sai karan hakoran ta dake kakkarwa suna haɗuwa da juna mikewa yayi ya mai da Qur'an mazaunin sa bayan ya gama karatun dawo yayi ya naɗe daddumar ya nufi gadon sa, hayewa yayi ya kwanta yaja blanket zuwa dai dai chikin sa, ƙaran sautin haɗuwar da hakoran ta keyi ne suka takura masa, chikin tsawa yace "ke zaki dai na damuna ne ko sai na ɓallaki!? Da sauri ta sanya hannu ta toshe bakin ta ta dungule waje gida, rmt ra ɗauko ya kara gudun Ac sosai ya mai da ya ajiye, ya ɗan kara hasken din light dake gefen gadon ya lumshe ido ba jimawa barchi yayi awon gaba da shi. Hiyana kuwa barchi ya gagara, sai juyi take saman kujera sabon zazzaɓi ne ya rufe ta tun tana iya hakuri har ta fara kuka kasa kasa, gashi yace bai san jin karan sautin hakoran tama bare kuma kuka sosai ta toshe bakin ta, ta rasa in da zata sa ranta, shiko sai sharara barchin sa yake a haka har asuba, bata yi barchiba tayi kukan ta kasa kasa har ta gaji tayi shiru, tana jin sa ya tashi yayi wanka ya shirya chikin jallabiya fara ya fice ya nufi masallaci, yana fita ta chire hannun ta daga bakin ta, ta saki wani marayan kuka da kyar ta tashi ta nufi toilet na shi sauri sauri tayi wanka da ruwa mai zafi sosai, ta fito ɗaure da towel nashi ta nufi Palo, kamar zatayi kuka lokachin da take duba kayan da zata sanya dan tayi sallah gaba ɗaya babu kayan arziki, daga rigar da wando masu kama da 1 sai doguwar riga mara hannu, ji take kamar taje ta dauko Zahra ta mata mugun duka dan haushi, da kyar ta samu wani bakin wando da rigarsa fari mai hannu ɗaya, hannun ɗayan ma ɗan siriri da shi da babu duk ɗaya ne, komawa tayi chikin ɗakin sa da sauri ta sanya kayan ta ɗauki blanket na shi ta rufa a jikin ta daga kanta har kasa ta shin fiɗa daddumar tayi Sallah, tana idarwa ta mai da blanket ɗin ta naɗe daddumar, ta ɗauki Cup da yasha black tea da daddare ta fice daga ɗakin ta mai da kitchen, tunani ta shigayi shin yauma naje na gyara masa ɗaki ne ko dai na kyalesa kar yazo yamin hukunchin irin na jiya. Da wannan tunanin ta koma betroom nashi, gadon ta nufa ta chire bet shirt ɗin ta nufi waje ajiye kayan datti ta ajiye ta dawo ta shiga dressing room ta ɗauko wani dankareren bet shirt fari tas mai bala'i kyau da tsada ga laushi kai ka che audigane, sauri sauri ta shinfiɗa gadon ta sauko ta nufi toilet ta wanke masa fes ta gyara ko ina a chikin ɗakin, ta sanya turare mai bala'i kamshi, shiru ta tsaya tana mai da numfashi tunani take in koma palo in zauna ne ko dai in zauna a nan kar kuma na zauna a nan ya dawo ya fara faɗa, dan shi bazaka taɓa gane menene idan ka masa dai dai da kuma ba dai dai ba, yanzu na samu ya fara ansan abu daga hannu na bai kamata nayi masa wani laifin da zai sa ya dai na hakan ba, jiki ba kyari ta fito palo ta zauna saman sofa, tayi shiru tana tunanin chan ta tuno ashe tana da waya, mikewa tayi chikin sauri ta ɗauko wayar a chikin akwatin ta, ta kunna babu charji, mikewa tayi ta sanya wayar a chaji ta dawo ta zauna. Karfe 6 Bgs ya shigo palon yana waya betroom nashi ya nufa har ya kai bakin kofa sai kuma ya juyo kallo ɗaya ya mata ya kauda kai tare da chere wayar daga kannun sa, daga in da yake tsaye ya sai ta ta da wayar alamar tazo ta ansa, chikin sauri ta miƙe ta garisa gaban sa ta sugunna ta ansa watar juyawa yayi ya shige chikin betroom ɗin. Manna wayar tayi a kunnen ta, chikin sanyi da girmamawa duk da batasan wanene ba tace "Assalamu alaikum ina kwana" daga ɗayan ɓangaren Ammi tace "lfy hiyana Ykk y gida? Chike da farin chiki da zumuɗi tace "Ammi ina lfy ya gida yasu Abba wlh ina kewar ku dukkan ku" "sunanan lfy muma muna kewar ki" "ayya Ammi ki sa a dawo dani gida kinji na gaji da nan banason kasan nan ko kaɗan" jin abun da hiyana tace ba karamin ɗagawa Ammi hankali tayi ba hakan ya tabbatar mata da Bgs baya kula da hiyana idan yana kula da ita bazata yi wan nan furuchin ba, wani irin bakin chikine ya tokarewa Ammi makoshi awan nan karo gaskiya bazata kyale Bgs ba ya isa haka "Ammi ya naji kin yi shiru ko dai kin kashe wayar ne? Muryan hiyana ta katse mata tunani da sauri tace "aa ban kashe ba, kina jina hiyana yanzu zan sanya yayan naki ya sai miki waya yau ɗin nan anjima sai muyi magana da wayar ki yanzu kam ki bashi wayar sa" Ammi ai jiya yaya Khalid ya sai mana waya dukkan mu nawa babu charji ne yanzu nasa a charji idan yayi charji zan ansa number ki ko wajen Aunty Zahra ne sai na kiraki" mamaki ne ya kama Ammi lallai ba karamin abu Bgs kewa hiyana ba tun da gashi shine mijin ta amma batace zata ansa number na awajen Shi ba sai dai wajen Zahra yarinya kwata kwata bata so ayi mata zanchen sa, amma bari na ɗan tambaye ta "Hiyana ina yayan ki? "Yana ɗakin sa Ammi" "to naga lokachin tafiyar su wajen aiki ya kusa kije ki tayashi shiryawa mana zamuyi waya anjima" "kai Ammi! Shiryawa kuma kinason ya....sai kuma ta yanke maganar tace "to Ammi bari naje" hmmmm kawai Ammi tace dan ta rasa me zata che da Hiyana, chikin karyewar zuchiya tace "to hiyana ki je ki kai masa wayar In Sha Allah daga yau kasar zata fara yimiki daɗi kinji? "To kawai hiyana tace tare da mikewa ba tare da ta katse kiran ba ta nufi betroom nashi da sallama a bakin ta ta shiga yana tsaye gaban mirrow yana shafa mai, gaban sa dazo ta tsugunna chikin sanyin murya tace "yaya prince ina kwana ga wayar" shiru yayi bai ansa mata gaisuwar ba kuma bai ansa wayar ba, aikin gaban sa kawai yake, Almost 10mins tana sugunne shi kuma ya gama shafa mai yana gyara gashin, chike da tsoro tace "yaya prince dan Allah ka ansa wayar mana wlh ji nake kamar zan faɗi kai na na chiwo sosai" shiru kamar baya wajen duk wannan abun da suke Ammi na jin su dan bata katse kirar ba, sai da ya gama abun da yake san nan ya ansa wayar ya wuche dressing room dan shirin zuwa wajen aiki, sauri sauri Hiyana ta miƙe ta fito ta nufi kitchen already jourfree ya gama shirya breakfast na bgs ɗauka tayi ta nufi betroom nashi. Tana shigowa dai dai lokacin ya fito daga dressing room ya shirya chikin haɗaɗɗadiyar suit ash colour, da alama wani meeting zai je ba ƙarin kyau kayan suka masa ba, sun kara fito masa da ainahin suran jikin sa, kyawun sa ya kara bayyana sosai, ya ɗaure lallausan bakin gashin kan nan nashi, sai wani haske da ya kara, fiskar nan tashi a ɗaure take sosai kamar wadda akayiwa wani abun, dan yanzu da yake tsaye gaban mirrow fiskar a ɗan sake, daga shigan sa dressing room ya fito fiskar sa ta sauya sosai, ɗamtsen hannun san nan kullun kamar kara hurasu ake sai kara chika suke kamar zasu fasa hannun rigar, sosai hiyana ke satar kallon sa ta kasan ido tana addu'ar Allah ya dai dai ta tsakanin su, kwata kwata bata son ya fahimci tana son shi shiyasa bata taɓa yarda tayi gigin kallon face nashi kai tsaye sai dai ta rinƙa satar kallon sa ta sanya wa ranta ko mutuwa zatayi da son sa bazata taɓa bari ya fahimci tana son nasa ba. Saman table ta ajiye masa abincin, ta tsaya awajen tana jiran shi yazo tayi sarving na shi Sake feshe jikin sa yayi da perfume nashi mai bala'i kamshi da daɗi sannan ya nufi saman sofa ya zauna, chikin sauri ta fara haɗa masa tea ta miƙe masa, sai da ya ɗauki tsawon 2mins kafin ya ansa cup ɗin, a hankali ya kai cup ɗin sai tin dan karamin bukin sa ya fara sha tea ɗin, kasa kasa hiyana ke satar kallon yadda yake shan tea ɗin kamar bai san sha, zuba masa chips tayi a plate tare da soyayyun kaji, ta dora saman table ɗin ta matso masa da table ɗin, komawa gefe tayi ta zauna tana jiran ya kammala ta kwashe kayan. Muryan sane ya daki gogon kunnen ta yana faɗin "kije ki ɗauki magani a drawar chan ki sha guda biyu bayan kinchi abinchi, san nan idan kika sake magana ta da Ammi kin san sauran" murya na rawa tace "kayi hakuri yaya prince bazan sake ba" shiru yayi bai sake magana ba yachi gaba da shan tea ɗin sa mikewa tayi ta nufi drawer ta ɗauko maganin ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen abinci kaɗan ta zuba a plate ta dawo palo ta zauna, a nitse ta chi abin chin ta ta sha ruwa sannan ta sha maganin tana kokarin mikewa ta nufi ɗakin, shi kuma yana fitowa, kasa kasa chikin tsoro tace "adawo lfy Allah ya tsare" a'sukwane ya juyo ya kalleta nan take taji numfashi ta ya tsaya duk wani jini dake gudu a jikin ta sai da ya tsaya chak addu'a ta shigayi Allah yasa ba laifi tayi ba faɗin hakan da tayi, juyawa yayi ya chigaba da tafiya ba tare da yayi Magana ba bin bayan sa tayi da kallo har ya fice, yana fita ta sauke nauyin ajiyar zuchiya tare da miƙewa ra nufi betroom ɗin Kwashe kayan abin chin tayi ta maida kitchen ta dawo ta kara kyara ɗakin ta shiga toilet na shi tayi wanka a gurguje ta fito ɗaure da towel nashi wadda yazo mata har kasan guiwa, fitowa tayi ta nufi betroom nasu Fahad, sallama tayi a bakin kofar, Amrat na daga chiki ta amsa tare da faɗin "Aunty Hiyana ki shigo mana yaya Fahad baya nan" "aa Amrat ni bazan shigo ba ki kawomin hijabi idan akoi a chikin kayan ki" "Aunty hiyana hijabin ɗan karamin ne fa bai wuchi ya tsaya zuwa kirjin ki ba" "eh kawomin" bata karisa rufe baki ba amrat ta fito rike da wani haɗaɗɗen dan karamin hijabi mai stone a jiki, pink colour ta mika mata, chikin sauri hiyana ta ansa ta sanya a jikin ta ta juya batare da ta kara Magana ba sauko palon kasa tayi, ta nufi part na su Zahra. dai dai zata shiga part ɗin Zahra na fitowa karo suka kusayi baya hiyana tayi tana hararan Zahra "lfy kike harara ta Aunty hiyana? Zahra ta tambaya tana guntse dariya dan tasan batun hijabi ne ya kawo hiyana "yanzu Aunty menen hakan dan Allah ki bani hijabi idan kina da shi wlh yau da blanket ɗin yaya prince na rufa nayi sallah" "dan Allah Aunty Hiyana da gaske kike yi yau da blanket na yaya prince kikayi Sallah" hararan wasa hiyana ta wurga mata kafin tace "eh mana" dukawa kasa Zahra tayi tayi sujudur shukur tana ɗagowa ta rungumi hiyana tana faɗin "Alhadulillah Alhamdulliah ya Allah na godema da ka nunamin wannan rana ya Allah ka dauwamar min da yar uwata chikin farinchiki ya Allah kasa yaya prince ya so ta sosai" "ke Aunty Zahra waya che miki sona yake, baya nan fa na ɗauki blanket na shin kema ai kin san da yana nan ban isa ba" "Aunty Hiyana ke dai karki damu jiya kwana nayi ina sallah ina miki addu'a Allah ya juyo da hankali yaya prince gareki" "hmmmm ko kuma kwana kikayi kina zubawa yaya Khalid iya shege ba" "kai Aunty hiyana to duk ma ba wan nan ba yaya khalid ne yace daman naje na sanar dake ki shirya zamuje yanzu nan ya mana registration zamu koma school" "da farinchiki Hiyana tace "kai Alhadulillah Alhamdulliah daman na gaji da zaman gidan nan, yanzu dai Aunty Zahra dan girman Allah ki bani hijabin ki da kika sanya da zamu zo nan kina ga fa ko hijabin sallah bani da shi" "kimin alkawarin iya sallah zaki rinƙayi da shi kawai" "Aunty Zahra na miki alkawari iya sallah kawai zan rinƙa yi sai kuma idan zan fito palon kasa ya miki? "Eh ya min kije ki shirya zan kawo miki hijabin yanzu" to kawai hiyana tace ta juya ta koma part nasu Zahra kuma ta koma ɗaki 8pm dai dai Khalid ya ɗauki su hiyana suka tafi registration yaje ya musu sannan suka wuche wajen sayyaya saya musu duk wani abun da zasu bukata na makaranta yayi sai karfe 1pm dai dai suka dawo gida kowa ya wuche part nashi. Hiyana na shiga part nasu kai tsaye wajen da ta ajiye trolley kayan ta ta nufa dan ta sanya kayan school nata a chiki, da mamaki take bin wajen da kallo, gani babu trolley ɗin awajen lallaɓawa tayi ta leka betroom ɗin ta tagani ko yaya prince yasa an kai su chan, gani tai basa chiki, juyowa tayi ta nufi betroom nashi, da mamaki take kallon yadda jourfree ya shirya mata trolley ɗin ta a chikin ɗakin tunani take to waye yace jourfree ya kawo mata kayan ta nan kar yaya prince yazo ya hukun tata yayi tunanin ko ita ta kawo su ɗakin, jiki ba kwari ta nufi trolley, zuge zip ɗin babban tayi ta zuba kayan makarantar nata a ciki, ta miƙe ta wuche toile sauri sauri tayi wanka ta fito gaban mirro taje ta tsaya chike da tsoro ta fara shafa man shafawar sa tanayi tana tunanin karfa yaji kamshin man shi ajikin na ya hukun tani, hannu ta kai zata ɗauki perfume nashi sai kuma ta fasa ta juya taje ta ɗauko wasu sheɗanun riga da wando kwata kwata rigar babu hannu, ita kuwa wando crazy che duk an tsastsaga ta a dai dai chinyoyin, sosai kayan suka matse ta, chinyoyin ta kamar zasu fashe, ɗaure gashin kanta tayi ta ɗauki hijabin Zahra ta sanya, ta fito ta nufi kitchen, already abin chin Bgs na shirye ɗauka kawai tayi ta koma part nasu, saman table da ta saba ajiye masa a nan ta ajiye ta kara gyara masa ɗakin ta nufi wajen turaren ɗaki dake gere chikin wani box glass mai ɗan girma wani haɗaɗɗen turare ta zaɓo mai bala'i kam shi ga daɗi, gaba ɗaya lungu da sakon dake chikin ɗakin sai da tabi ta feshe air freshener nan ta kara gudun Ac ta fito ta zauna a Palo, ta ɗauko wayar ta, ta kunna ta shiga massage dan ta duba massage ɗin da yaya Khalid yace ta duba, tana kokarin fara karan tawa sai taji takun sa alamar yana shigowa da sauri ta ajiye wayar, ta nitsu ta kame jikin ta waje guda Kasa kasa yayi sallma kafin ya shigo, kafin ta buɗe baki ta gai da shima har ya shige betroom nashi, chikin sauri ta gyara hijabin jikin ta, ta miƙe tabi bayan sa, zaune saman sofa ta same sa ya jingina kai a jikin sofan yana kallon sama, gaban shi tazo ta tsugunna chike da tsoro ta fara chire masa ta kalmin kafar sa tana faɗin "sannu da dawuwa yaya prince ina wuni" chikin sanyin murya tayi maganar shiru yayi kamar ba da shi tayi maganar ba, bata damu ba dan bai amsa mata gaisuwa ba idan da sabo ta saba, zame masa safar kafan sa tayi, zubawa kafan sa blue eyes nata tayi ba Karami kyau yatsun kafar sa ke mata ba, ba abun da ya faɗo mata a rai sai marin da ta sha ranan akan taɓa kafar sa da dayi tuna hakan ne yasa tayi saurin kawar da idonta gefe tare da mikewa ta ɗauki ta kalman da safan ta mai dasu wajen da ya dace Gaban shi ta dawo ta sugunna ta ɗauko goran ruwan faro mai sanyi daga chikin try abin chin da ta kawo masa, dauko glass cup tayi ta balle bakin roban ruwan ta zuba a chikin glass cup ɗin, ta ɗago ido tana satar kallon sa chikin sanyin murya tace "yaya prince ga ruwa" sai lokachin ya ɗago daga jinginan da yayi a jikin sofan, ba tare da kalli in da take ba yasa hannun ya ansa cup ɗin, a hankali ya kai cup ɗin sai tin dan karamin bakin sa ya fara shan ruwan, wani nauyayyar ajiyar zuchiya ta sauke wadda yasa shi ɗan kallon in da take chikin sauri ta fara kokarin zuba masa abin chi, hannun ya ɗaga mata kasa kasa ya furta "no need am ok" yana kai karshen maganar ya miƙe, da sauri ta miƙe itama ta dan duka ta anshi cup ɗin hannun sa, wuchewa yayi ya nufi toilet ita kuma ta kwashe kayan abin chin tayi waje dasu, sai murna take yau yaya prince ya bari ta chire masa ta kalma lallai yau ba zata manta da wannan rana ba, Allah dai yayiwa Ammi albarka daman ta faɗa mata daga yau yaya prince zai sauya mata to kuma gashi nan zan chen Ammi ya fara tabbata, kitchen ta mayar da kayan abin chin ta dawo palo ta haye doguwar kujera ta kwanta tare da jan hijabin jikin ta ta rufe har kafanta, ta lumshe ido kamar mai barchi. Maiduguri Nigeria Da matsanan chin gudu sosai motar su Aryan ta shararo akan mikakkiyar hanyar da zata sadasu da titin gidan Aunty farida, dai dai zasu shiga kwanan da zata sadasu da hanyar gidan Aunty farida, lokachin motan Ahzan ya danno kai, a sukwane ya taka birki, da da sauri motochin su Aryan ma suka taka birki wani wawan birki Shahram yaja wadda yasa Aryan dake zaune a gidan baya kan shi ta bugu da kujerar gaba na motar saura kaɗan motar sojojin dake gaban ya bugi motar Ahzan, chike da bachin rai Aryan yace "wani irin birki ne wannan Shahram? Murya na rawa Shahram yace "sorry sir bamusan mota na zuwa a gaban mu bane Shiyasa Allah ma ya tsare" shiru Aryan yayi bai sake magana ba ya dukar da kan sa dake matsanan chin sara masa, zuchiyar sa na bugawa da sauri sauri ji yake gaban sa na faduwa sai mai mai ta innalillahi wa inna ilaihir rajiun hasbunalluhu wani mal wakil a chikin zuchiyar sa A ɓangaren Ahzan kuwa chike da jin haushi ya kama marfin motar zai fita Hanan dake zaune a gidan baya kusa da Ummi tace "yaya Ahzan karka fita dan Allah kana ganin wayan nan manya manyan Sojojin daga ganin fiskar su basu da imani" "haba hanan sufa suka so buge ni, ko ina mukaje sune masu laifi dan baa shiga kwana da irin wannan gudun da suka shigo yanzu da mun samu haɗari fa? Dole doka tayi Aiki a kansu duk da suke sojoji ai sun karya doka su kaya, juyawa yayi yana kokarin buɗe kofar motar sai ji yayi ana buga glass ɗin motar, fasa buɗe motar yayi ya sauke glass ɗin, da sauri ya runtse ido yasa hannu yana goge idon na shi dan ya tabbatar wa kan sa ba mafarki yake ba kuma ba karya idon sa ke gane masaba, wani jabgegen sojane tsaye awajen fiskar sa babu annuri chikin tsawa da karfin murya sojan yace "kai ka jaye mana motar kan nan ka bamu hanya!! Nan take jikin Ahzan ya fara rawa hannun sa sai kerma yake da kyar ya iya tada motar da gudu ya bar wajen, komawa chikin mota sojan yayi suka tayar suka bar wajen da gudun gaske. UMMI "Aunty hanan ji nake kirjina na bugawa da karfi zuchiya ta sai tsinkewa take kamar wani abu zai faru dani, Ahzan dake zaune a mazaunin driver yana tuki ya ɗan kalleta ta chikin mirrow motar yace "haba Ummi kawai kin tsoratane saboda haɗarin da muka kusa yi, ba wani abu da zai faru dake ki chigaba da faɗin hasbunalluhu wani mal wakil kinji? Gyaɗa masa kai Ummi tayi alama to, suka chigaba da tafi suna hiran irin sayayyan da zasu idan sun karasa shopping ɗin, "amma fa ba zaku shiga shopping ɗin nan ba jira zakuyi a mota ni zanje na sayi komai ba dan kun matsa ba ma da ba zaku bini ba" Hanan zatayi magana ya ɗaga mata hannu dai dai lokacin da yake shiga gate ɗin super market ɗin. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu NEW TEAM💖 💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖 *LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA* 👇👇👇👇 *1,DUK ƘARFIN IZZATA* by(Star Lady) *2,GIDAN AUNTY* by(mss lee) *3,SARKI SAMEER* by(xeemat....love) *4, JINI DAYA* by(mrs bbk) 💖The Talent Troupe Writer's 💖 Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 *Episode 15* Aryan Aunty Farida, zaune suke a palon Aunty farida suna hira "Aryan gaskiya ban yar da ba awannan karon kam sai dai muje tare, dan ni gani nake kamar baku duba diyana da kyau ji nake kamar idan naje da kai na zan iya gane ta" chewar Aunty farida tayi maganar tana kare masa kallon kan sa na kasa ba tare da ya ɗago ba yace "no Aunty farida nima ba iya zuwa zan yi ba domin gaba ɗaya ji nake zuchiya ta na bugawa da karfi karfi na rasa me yasa tun dana kamo hanyar zuwa gidan nan naki gabana ke faɗuwa gaba ɗaya naji jikina ya mutu, na kira commitioner akan su kawo mana mutane gidan nan, kawai" "eyya sorry Allah ya sauwaka ya Allah kasa diyana ce awan nan karon, Aryan zanyi magana wayar sa ta fara ringing, chirota yayi daga aljihun sa, ganin sunan Shahram ne ya bayyasa akan screen ɗin yasa yayi saurin picking call ɗin, "hello sir ga mutanen sun kariso" mikewa yayi da kyar yana faɗin "ok am coming" yana gama faɗin hakan ya katse kiran tare da ficewa daga palon, chikin sauri Aunty Farida ta haura masa ta ɗauko hijabi ta sanya ta bi bayan sa. A harabar gidan Aryan ya tsaya tare da bawa sojojin sa umarni akan su shigo da mutanen, ba afi 2mins ba sai ga Shahram tare da wasu murane guda 2, dai dai lokacin Aunty farida ma ta fito ta kariso wajen nasu, chike da kwarin guiwa da sa ran zasuyi na sara Aunty farida ta fara magana "bayin Allah sannun ku" har suna haɗa baki wajen chewa yauwa hajjiya ina wuni? Batare da ta amsa gaisuwar ba tace "yanzu so muke ku kaimu in da mahaukachiyar yarinyar take, dan mu duba ita muke nema ko ba ita ba" shikam Aryan ido kawai yake bin su da shi ya kasa magana "hajjiya wlh tun lokacin da wani mai mota ya bugeta bamu sake ganin taba bamu sake jin ɗuriyar taba a takaice dai bamu san in da take ba, iya abun da muka sani shi ne lokachi da mai motar ya bugeta ya ɗauke ta ya sanya ta chikin motar sa, ina tsaye saman bene ina kallon sa har motar sa ta sauka daga kan titin layin ina kallon sa" Aunty farida zatayi magana Aryan ya riga ta da cewa "kun rike number motar ne? Motar wace iri ce? Shiru mutumin ya ɗan yi yana tunanin chan yace "gaskiya ban riƙe number motar ba ni dai na san motar baka che" tsaki Aryan yaja tare da bawa Shahram umarni akan ya sallami mutanen nan dan basu da anfani, chike da ɓachin rai ya juya ya nufi chikin gida da sauri Aunty Farida tabi bayan sa. Saman doguwar kujera mai zaman mutun 3 ya zauna yana furzar da iska mai zafi daga bakin sa, gefen sa Aunty farida ta zauna chike da tausayin ɗan uwan na ta ta fara magana "kayi hakuri Aryan ba dare ba rana muna addu'a In Sha Allah diyana zata dawo garemu" shiru yayi dan ya kasa magana, karar shigowar sako wayar sane yasa ya ɗago tare da fitar da wayar yana sauke zazzafar ajiyar zuchiya, yasha ruwan mamaki lokacin da yaga wadda ya turo masa sakon, number Bgs ne ya turomasa sakon wani address, fita yayi daga wajen massage ya shiga contact ya fara kiran layin Bgs Wayar tana ta ringing har sai da ta kusa katsewa tu kun nan Bgs yayi picking "Hello my blood Ykk? ya Uk? daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "am fine what of U? "same here bro i saw Ur massage this address is for who? Shiru Bgs ya ɗanyi na yan sakanni kafin yace "am sorry tun jiya naso na turomaka ina busy ne akan batun kama su marwan da yan ta adda su kayi, alkhairin da na ɗauka maka akan ka bani 2daya zan nemo maka matar ka to shi ne na chika, address ɗin in da matar ka take ne" a'sukwane Aryan ya miƙe chike da farinchi yace "nasani na san zaka iya fiye da hakan, my blood 1 in million nasan ba dan busy da kake ba da ka ɗaɗe da nemo min ita, Allah ya maka albarka ya Allah yasa ka gama da duniya lfy daman nasan in ba kai ba ba wadda zai min wanan aiki chikin kankanin lokaci haka wai kasan me ma? Shiru Aryan yaji Bgs bai amsa ba chiro wayar yayi daga kunnen sa sai yaga ashe already Bgs ya katse kiran tun ɗazun farin ciki da zumuɗi ne yasa bai ma san lokacin da Bgs ya katse kiran ba Hanyar fita palon ya nufa chikin sauri ya manta ma da Aunty farida suke zaune, muryar tane ta katse shi da chewa "Aryan lfy ni kabar ni a duhu me Prince ɗin ya tura maka? "Aunty farida ke kam ki jirani ina zuwa" ba tare da ya jira amsar taɓa ya fice daga palon, sauri sauri ya umarchi sojojin sa akan su shiga mota, da gudu suka shehshege chikin motar, suka tayar, da wani mahaukachin gudu suka bar gidan, sai faɗa Aryan ke musu akan hanya akan su kara sauri, dan shi gani yake kamar idan bai yi sauri ba ahikenan zai rasa diyana, map na wayar sa ya buɗe ya shigar da address ɗin a wajen, da mamaki yake kallon waje basu da nisa da gidan Aunty farida, tunanin yake to anya wayan nan suna da hankali kuwa? ashe ma suna kusa? babu in da ba a baza hoton diyana a garinnan ba, zasuche basu gani bane, da bazasu kai ta police station ba,suka ajiyeta awajen su nan take yaji ransa yayi mugun ɓaci sosai amma da ya tuna yau zai ga diyanar sa sai ya ji ransa ta ɗanyi sanyi, daga ɗan nesa da gidan su Ahzan sukayi parking na motochin su, fitowa Abdol yayi ya buɗe wa Aryan chikin sauri Aryan ya fito yana kallon wayar sa, shiru ya ɗan yi yana so ya tantanche wani gidane gidan su Ahzan daga chikin gidajen layin, call ne ya shigo wayar sa, ganin kiran Bgs ne yasa ya ɗauki wayar da sauri. "Hello my blood" daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "ka kara gaba kaɗan gidan na gaban ka" murmushi kawai Aryan yayi dan yasan in dai Bgs na son yin abu tofa 30mins yayi yawa angama da wannan matsalar sai dai wata "Aryan kaje ba sai ka katse kiran ba ina ganin ka" "ok my blood" chike da jarunta Aryan ya fara taku, chikin sauri jibga jibgan sojojin sa suka diro daga saman nasu motocin suka bi bayan sa, hannu ya ɗaga musu alamar baya bukatar su bi sa, yana tafiya Bgs na faɗa masa in da zai bi, dai dai kofar gidan su Ahzan Bgs yace "nagama aiki na all the best my blood" yana gama faɗin hakan ya katse kiran juyowa Aryan yayi kallo ɗaya yayiwa gate ɗin gidan su Ahzan yaji ya tsani ganin gidan kwata kwata ƙarisawa bakin gate ɗin yayi chike da kyamar gidan yasa kafa ya taka gate ɗin a hankali dan ba zai iya sanya hannun sa a kazamin gate ɗin gidan nan ba Da gudu mai gadin gidan su ya nufo wajen gate ɗin ya bude kofar, a tsorace mai gadin ya fara kallon Aryan from head to toe duk da Aryan ya rame sosai kallo ɗaya zaka masa kaga chikakken jarumin namiji ɗamtsen hannun sa kawai mai gadin yake kallo, kamar zasu fasa riga dan murɗewa da Chika, chike da tsoro Mai gadin yace "sannu ranka ya daɗe" kafa Aryan ya sanya ya shigo chikin gidan ba tare da yayi Magana ba, dan yana tabbacin diyana na chikin gidan nan, Bgs baya binchike akan abu sau biyu idan yayi binchike yace ga result tofa wannan result ɗin haka take babu tantama, idan kuma har diyana na chikin gidan nan tofa babu wanda zai rage a gidan nan bai ansa hukunchin ba. A harabar gidan ya tsaya ya zura hannu a aljihun sa yana bin gidan da kallo kamar mai binchiken wani abun da sauri mai gadin ya nufi chikin gida, jim kaɗan ya fito tare da Ahzan, kallon Aryan Ahzan yake kamar ya sanshi bin kirar jikin Aryan yayi da kallo duk tsawon da Ahzan yake da shi a kafaɗar Aryan ya tsaya "malam lfy ka shigo mana gida ba da izinin mu ba? chewar Ahzan yana magana a tsorache dan yadda ya kalli fiskan Aryan bai ga alamun annuri ba bai ga alamun wannan fuska ta san menen dariya ba" A wulakan che Aryan ya kalli Ahzan from head to toe, chike da jin haushi ya buɗe baki zai yi magana kenan sai ga hanan da Ummi sun fito, zasu shiga part ɗin su deen kallon Ummi kawai Aryan yake lokaci guda yani harshen sa ta masa nauyi tambayar kan sa yake wai shin gaskiya idon sa ke faɗa masa ne ko karya, runtse ido yayi da karfi ya furta "ke zo nan" a tare Hanan da Ummi suka juyo kallon Aryan Ummi take sosai ji take kamar ta sanshi ji take kamar ta taɓa ganin sa, chikin tsawa da tsoro Ahzan yace da su hanan "me ya fito da ku zaku wuche ku komane ko sai na same ku awajen" chikin sauri suka juya suka koma chikin gidan, chike da iyayi Ya juyo yana kallin Aryan "malam ka fice daga gidan nan tun ban kira yarana sun fitarmin da kai ba, daman ka karya doka ka shigo gidan mutane ba tare da izinin suba" shiru Aryan yayi yana tunanin hukunchin da ya dache da Ahzan hannu Ahzan yasa yana kokarin ture Aryan akan ya fita daga gidan iya karfin sa ya sanya yana ture Aryan amma ina ko motsi Aryan bai yi ba. gaba ɗaya ganin Ummi yasa jikin sa ya mutu baya son bugun mutun yanzu amma yazama dole Ahzan yaji kamshin lahira yanzu, damko wutar Ahzan Aryan yayi ya ɗaga shi sama yayi wurgi da shi gefe, wani ihun azaba Ahzan ya saki wadda yasa gaba ɗaya family Alhj Abbas fitowa da gudu, nan take Aryan yaji ransa yayi mugun bachi gadan gadan ya tinkari Ahzan kafar sa ta damko, ya ɗaga shi ya sake wurgi da shi gefe, wani wawan bugu ya kai masa a gefen chiki, kwata kwata Ahzan ya kasa ihu ma sai zazzare ido kawai yake kuka yaki fitowa, wani razannen ihu Mum Ahzan ta saki wadda ya sa Aryan ɗagowa ya kallin in da suke karaf idon sa ya sauka kan razanannen fuskan Ummi da ta kankame hanan hawaye na zuba daga idon ta, dafe kai yayi yana kallon ta baya son kukan da take, alama ya mata da hannu akan tazo kara kankame hanan tayi alamar tsoron sa take, shafa kan sa yayi da hannu ya chije lips nashi na kasa da karfi chike da jin haushi ya daka mata tsawa "zo nan nace" jikin ta har kerma yake ta kariso in da yake tsaye sai kuka take kasa kasa, daga ɗan baya kaɗan ta tsaya, hannu yasa ya fiskota ta faɗa kan faffadar kirjin sa rungumeta yayi sosai yana sauke nauyayyar ajiyar zuchiya gaba ɗaya jama'ar dake wajen, suka zuba masu ido, sai mutsu mutsu Ummi keyi ajikin sa yana kankame da ita da hannu ɗaya, yasa ɗayan hannu ya chiro wayar sa daga aljihu ya fara kiran layin Shahram, bugu ɗaya Shahram ya ɗaga "kuzo ku kwashe jamar dake chikin gidan nan dukka ku wuche dasu Kano, ku miƙasu ga D P O sai na dawo" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, ya ɗan duƙa ya saɓi Ummi a kafaɗar sa, ya nufi gate ɗin gidan sai kuka Hanan take ta rungumi mum, duk iskanchin irin na Deen yau sai da ya nitsu kamar bashi awajen ya rungumi mum ɗin sa yana zare ido kamar an tare ɓera a tarko Aryan na fita gidan rundunar jibga jibgan sojojin sa suka diro chikin gidan gaba ɗaya wayan da suke gidan suka tattare kowa dake chikin gidan har da mai gadi suka nufi airport suka wuche kano da su, Gidan Aunty farida Aryan ya wuche da Ummi, Aunty farida na zaune a palo tayi shiru abun duniya ya ishe ta tunani take awani duniya diyana take yanzu. Dauke da Ummi a saman kafaɗar sa ya shigo palon bakin sa ɗauke da sallama, chikin sauri Aunty Farida ta miƙe murya na rawa tace "diyana Aryan ina.. bata karisa maganar ba ta yake jiki zata faɗi da sauri Aryan ya tare ta, da hannu ɗaya ya sauke diyana daga saman kafaɗar sa ya rike Aunty farida da kyau ya kwantar da ita saman doguwar sofa dawo da kallon sa yayi kan Ummi dake tsaye tana zazzare blue eyes nata "ke ɗauko min ruwa a fridge" ya ƙarisa maganar tare da nuna mata in da fridge ɗin yake, ba musu ta nufi wajen ta ɗauko ruwan faro mai sanyi ta kawo masa ansa yayi ya buɗe bakin robar ruwam ya tarbo a hannun sa ya shafa ma Aunty farida a fuska, ajiyar zuchiya ta sauke tare da waro idon ta waje, mikewa yayi ya koma saman sofa mai zaman mutun 2 ya zauna ya sunkuyar da kan sa kasa, miƙewa zaune Aunty farida tayi chikin en ena tace "my diyana zo ki zauna kusa da ni mana, juyawa Ummi tayi tana neman ta ina diyanar take, ɗago kai Aryan yayi yana kallon ta, chikin sanyin murya yace "zo "yayi maganan yana mata alama da hannun sa, chike da tsoro ta karisa wajen sa hannun ta ya kama ya zaunar da ita kusa da shi chikin sanyin murya ya fara magana "me yasa kika tafi ki bar wajen da Aunty farida tace ku zauna ku jira ta? Me yasa baki sanar da wayan chan banzayen ke matar Kga bane? Shiru Ummi ta ɗanyi kamar mai tunani chan kuma tace "wacece kuma Aunty Farida? Ni ban san kuba dan Allah ka mai dani wajen Aunty Hanan tsoro nake ji" tana magana kamar zarayi kuka, zuba mata ido kawai Aryan yayi yana kallon ikon Allah yau diyana ce zata che bata san shi ba? Masu karatu sai mun haɗu ranar Saturday idan Allah ya kaimu yau naje kunshi ne shi yasa baku samu long page ba Jinjina da fatan alkhairin gare ku matanen duk karfin izzata paid group Godiya da fatan alkhairin gare ku mutanen duk karfin izzata comments section group ina ganin comments naku ina godiya Allah ya bar zumunchi Aisha baita jidda my mum Aunty Asma'u Aunty asmy Sister shamsiya Maman Amir Maman Amira Queen Haseena Aunty Aisha Aisha bello ashlady Aisha gala dima Baby Zahra Sis Halima Aunty kharima Da duk sauran wayan da basu ji sunan su ba, ina miko sakon gaisuwa Jinjina gareku the talent troupe writer's fatan nasara garemu 💖The Talent Troupe Writer's 💖 Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 Page 16 ......Aunty farida ta kasa magana dan ganin abun take kamar a mafarki, shi kan shi Aryan ji yake Kamar mafarki yake, kuka diyana ta farayi tana jan hanchi, chikin sauri Aryan yace "kukan me kuma keke? Me akamiki?" Chikin kuka tace "ni ku mai dani gidan mu wlh tsoron ku nake ji kuma dan Allah kar ku dake ni" jawota Aryan yayi ta faɗa jikin sa ya rungume sosai a jikin sa, chiki sanyin murya ya fara magana "ya isa kukan haka kinji ko? Wayan chan da kika zauna da su basune yan uwan ki ba wanchan gidan ba shine gidan kuba, nan shine gidan ku kunji ko? Dago kai tayi daga kirjin sa chikin kuka ta fara magana "daman yaya Ahzan ya faɗamin ina da iyaye da yan uwa, sai dai bai san in da yan uwan nawa suke ba, Shiyasa ba zai mai da ni gida ba kenan yanzu kune yan uwan nawa? Mai da kan ta yayi saman kirjin sa ya kwantar yana shafa bayan ta ganin hakan yasa Aunty farida ta miƙe ta bar palon "Kin san me nake so dake? Tana kokarin ɗago kai daga kirjin sa tayi magana ya mai da kan nata ya kwantar yana faɗin "ban che ki ɗago kai ba ban che kiyi magana kiyi kwanchiyar ki kawai kiyi shiru ki saurare ni" shiru tayi ta lafe a jikin sa, tana kuka kasa kasa, chigaba da magana yayi "daga yau karki sake zanchen wayan chan kazaman, mune yan uwan ki, nine mijin ki, kuma yayan ki, ki manta da wayanchan idan ki kayi kuskure sake yimin maganar su tofa zan hukun taki dan a yanzu duk duniya ba abun da na tsani ji da kuma gani kamar su, yanzu zamu koma asalin family hause namu mai yiwuwa idan munje chan zaki iya tuna wani abun kin ji ko?" daka tawa yayi da magana yana ɗan shafa wuyar ta, ji yayi numfashi ta ya sauya alamar ta masa barchi a jiki nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da sanya hannu ya ɗago haɓar ta sosai ya zuba wa face nata ido, godiya da kirari mai tarin yawa yarin ƙa yiwa Allah, ji yake sabuwar son ta da kaunar ta na ratsa shi kasa jure kallon face natan yayi, ya rankofo da kan sa dai dai sai tin face nata, Slowly ya kawo ɗan bakin sa kan nata sai kerma lips na shi keyi, sumbatar ɗan ƙaramin bakin nata yayi chikin sauri ya chire bakin sa dan ji yayi tamkar an tsira masa allura from head to toe gangan jikin sa ta an shi sakon. a hankali chikin da bara ya kwantar da ita saman sofan ya miƙe tsaye ya chiro wayar sa ya kira layin Aunty farida, har wayan ya katse Aunty farida bata ɗaga ba, mai da wayar aljihu yayi ba tare da ya sake kiran taba. Sauri sauri Aunty Farida ta sauko daga sama ta dawo palon tana faɗin "Aryan lfy kake kirana?" "Lfy daman zamu wuche ne" "haba Aryan why ba zaku bari sai gobe ba?" "No Aunty farida ga dukkan alamu yarinyar nan ta samu matsala a brein nata kwata kwata fa bata san wacece ita ba bata san mu ba ta manta kowa da komai,so nake mu koma kano a yau adu bamin lafiyar brein nata da ma lfy jikin ta gaba ɗaya" dogon numfashi Aunty farida ta ja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin tace "hakane Aryan to shikenan Allah dai ya sa ba wata matsala babba bane" kasa kasa yace "Amin tare da juyawa ya sanya hannu ɗaya ya ɗauki diyana ya saɓa ta a kafaɗarsa suka nufi waje, sai addu'a da fatan alkhairi Aunty farida ke musu har suka fice daga palon. Kano Zaune saman sofa a ɗakin sa haidar yake shikaɗan yana latsa waya shiru ɗakin kamar babu kowa sanyin A.c da daddaɗan kamshin Air freshener ke tashi, chike da yanga da duniyan ci zulaihat ta shigo ɗakin babu ko sallama, jikin ta sanye da wasu shegun riga da wando wadda suka matseta sosai, gaba ɗaya halittar jikin ta a bayya ne, bata sanya breaziya ba wayan nan shayyayyun breast natan kamar silifas awaje, ta sanya wani shegun takalma a kafarta sai wani taunan chingam take, kusa da Haidar taje ta zauna chikin kissa da kisisina irin na yan duniya ta fara magana "hiii Haidar Ykk? ba tare da ta jira amsar shi ba ta chi gaba da magana Amma kai daga gani kanin wanchan mutumin ne ko? Maman ku ɗaya ko? Dan naga kuna kama sosai gaskiya ba karya kaima kyakkyawa ne tun ranan da na gan ka awajen chin abinci a palon Abba naji na kyatsa, idan ba damuwa zamu iya ɗaukan hoto? Ko kallon in da take Haidar bai yi ba bare ta sa ran zai mata magana da alama bai ma jin me take faɗe dan ya sanya blth a kunne, kara matsowa tayi kusa da shi ta chi gaba da Magana "am pls zaka kai ni shan ice cream? Daga nan sai muje wajen shakatawa idan zamu dawo sai mu biya ta wajen shopping dan inason sayan kayan haɗin shisha da ita kanta tukunyar shishan" ta karisa maganar tana kokarin rungumar sa. chikin sauri ya miƙe tsaye ya buɗe baki yana kokarin yin magana, miƙewa tayi chikin sauri ta rungume shi, nan take ya ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nefa kamar ya sume turesa tayi daga jikin ta da iya karfin ta ya faɗa saman sofa bet ɗin, wani shu umin dariya tayi chikin sauri ta chiro wayar ta, ta shiga Camera ta saita video ta fara ɗaukan su saman dressing mirrow ta ajiye wayar, ta sai ta tana daukan su sosai kayan jikin ta tafara chirewa, ta chire wando tana kokarin chire riga kamar daga saman taji diran jibga jibgan sojoji 4 a chikin ɗakin, kai tsaye wajen mirrow suka fara nufa wayar nata suka ɗauka da karfi suka buga wayar da kasa ta tarwatse kacha kacha, wani razanannen tsawa daya daga chikin su ya daka mata "wuche mu tafi!! A tsorache ta ɗago tana kallon su gaba ɗayan su fiskan nan nasu babu alamar ya taɓa sanin menen dariya, jiki na rawa ta ɗauki wandon ta ta mai da jikin ta sojojin suka tasa ta a gaba sukayi waje da ita, suna fita Aryan na shigo ɗakin chikin sauri yana waya da Bgs "amma Bgs kai a tunanin ka me yasa zata yiwa Haidar haka? Daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "turota akayi domin su samu makamin da zasu rusa farincikin gidan Alhaji Abubakar Saraki" "to amma abun da mamaki taya kasan turota akayi kuma waye ya turota?" "Aryan ka fara damu na fa, sai kace ba soja ba da kakemin irin wanan tambayo" "sorry my blood ai kasan dan ban san komai bane in da ina gidan nan tun safe ba zan tambaye ka ba, kilama kafin ka ga Camera zan rigaka gani, kana sane fa yanzu shigowa ta gidan nan kuma ba wani lfy ne da ni ba" "ok naji, abun da yasa nace turota akayi shi ne wayar da ta saita video ta fara ɗaukan su, idan da don ra'ayin kan tane bazata yi masu video ba yanzu dai ka dubamin jikin Haidar menene ya sanya shi suma" chikin sauri Aryan ya kariso wajen gadon, ba tare da ya katse kiran ba, chike da mamaki yace "kaiii bgs Haidar ai bai suma ba kawai tayi amfani da powder sagar da jijiyoyi ne ta yadda zatayi abun da take so da shi, idon sa biyu ba zai iya hanata ba, dan ta samu hujjan da take so, lallai yanzu na kara tabbatarwa turo ta akayi kuma wanan yarinyar ba karamar criminal bace, ai na ta samu wanna powder da muke yaki akan a dai na shigo mana da shi kasa nan, kai kowace kasa ma ta dai na yin amfani da shi kwata kwata, lallai yarinyar nan ba karamar criminal bace, amma anjima zanje wajen DPO kan case ɗin wayan chan criminals ɗin sai na fara bin chike a su tukun nan in in dawo kan ta dan muga suwanenen suke neman rusa family mai cheke da zaratan jarumai" it's ok idan kaje zamuyi magana" yana gama faɗin hakan ya katse kiran ba tare da ya jira ansar Aryan ba, chiro wayar Aryan yayi daga kunnen sa ya mai da aljihu, gyarawa Haidar kwanchiya yayi da kyau, tare da yi masa addu'a ya juya ya fice daga ɗakin, ya nufi fada Uk 8am kwanche take saman sofa mai zaman mutun 3 a palon part nasu, tana jiran dawowar Bgs, har barchi ya ɗauke ta Bgs bai dawo ba chan chikin barchi taji wayar ta na kara a firgiche ta miƙe tana lalubar wayar chan kusa da hannun kujerar taga wayar, daukowa tayi lokachin har kiran ta kusa katsewa. chikin sauri ta goge idon ta dan tabbatar wa kan ta ba mafar ki take ba, da gaske ne sunan da take gani ya bayyana kan screen nata ko wasa, tabban sunan yaya prince ne kamar yadda tayi saving dan already ta ansa number sa wajen Zahra tasa a wayar nata tayi saving mamakin ai na ya samu phone number tane yasa har wayar ta katse bata ɗaga ba, ganin kiran ya katse ne yasa ta miƙe chike da ruɗu da tashin hankali gaba ɗaya sai tajima kamar bata taɓa jin wani abu wai shi barchiba tsabar tashin hankali da ta shiga, tunani ta farayi ya dawo ne ko bai dawo ba, kai kallon ta tayi wajen time na wayar 11:30am chikin sauri ta ajiye wayar ta nufi betroom nashi tsabar sauri kamar zata tashi sama. Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo betroom ɗin, zaune yake saman sofa ya sanya system a gaba da alama aiki mai muhimmanci yake ko wani binciken, daga shi sai Short, faffadar kirjin nan nashi a buɗe asalin murɗaɗɗen suran jikin sa nan a bayyane, kallon ɗamtsen hannun sa kawai hiyana ke yi mamaki ma hannun nasa ke bata ita tunani ma take taya akayi hannun sa yayi wanan girma haka ga kirjin sa kamar na mata, breast nashi da girma kamar na wata mace, gasu a tsaye dam dam, yau da bai sanya riga ba ba karamin rikita hiyana yayi ba domin bata taɓa kallon ainahin suran jikin sa a fili haka ba sauko da blue eyes nata tayi kan lallausan bakin gashin dake kwanche saman kirjin nashi, wow kawai take ta mai mai tawa a zuchiyar ta, dan gashin wajen ba Karami kyau yake mata ba, yana matikar tafiya da imanin ta aduk lokachin da taga gashin wajen jitake kamar taje ta shafa wajen, chike da tsoro ta tako zuwa in da yake zaune, tana tafiya tana satar kallon baki kwantachen kuma lallausan gashin dake kwance a chinyoyin sa da hannayen sa, wani fitinannen kamshin yake tamkar anyi barin turare a jikin sa, sai shakan manshin take tana lunshe ido dan ita dai aduniya tana bala'i san perfume na shi ba karamin tafiya da imanin ta yake ba. Gaban sa tazo ta tsugunna chikin tsoro da sanyin murya tace "sannu da dawowa yaya prince ina wuni" shiru yayi tamkar bai san da mutun awajen ba, shiru itama tayi tana satar kallon dogayen yatsun kafar sa, almost 10mins daddaɗa kuma sanyayyar voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta "jeki kawomin Black tea mara sugar,ki ɗan matsa lemon juice kaɗan" yana magana chikin nitsuwa yana aikin dake gaban sa a chikin system. chikin sauri ta miƙe har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo, chike da tsoron amsar da zai bata tace "yaya prince in kawo maka har da abinci zaka chi? Shiru yayi bai bata amsa ba kuma bai ɗago ya kalli in da take ba, aikin sa kawai yake tamkar ba da shi tayi maganar ba. shiru shiri tana tsaye tana jiran amsa, shi kuma yana aikin gaban sa ko kallon in da take ma bai yi ba, almost 15mins da ta ga dai bai da niyar sake magana, ta wuche jiki a mache ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen baafi 2mins ba ta haɗa masa Black tea mai zafi kamar yadda ya umarchi ta, ta dawo betroom ɗin Gaban sa tazo ta tsugunna "yaya prince ga tea ɗin tayi Maganar murya na rawa, hannu yasa ya ansa cup ɗin ya ajiye gefen sa,kan shi na kan system chike da izza ya fara magana "idan kika sake tambaya ta ki kawomin abun da bance ba sai na ballaki" "kayi hakuri ba zan sake ba" shiru yayi bai sake magana ba, itama shiru tayi tana son tashi ta koma palo ta kwanta dan barchi take ji amma tana tsoron yin hakan zaman 30mins tayi awajen, tana jiran taji me zai sake che mata ko zai bukachi wani abun shiko aikin sa kawai yake yama manta da mutun a wajen chikin tsoron amsar da zai bata tace "yaya prince zan iya tafiya? Kai kawai ya ɗaga mata alamar eh ba tare da yayi Magana ba, chikin sauri ta miƙe ta koma palo ta kwanta, tana ta murmushi jin daɗin yadda yaya prince yayi mata magana chikin sanyin murya da haka har barchi ya ɗauke ta. 1:30am ya fito daga betroom nashi sherye chikin kayan barchi masu bala'i kyau da tsada ya shigo chikin palon, palon duhu baka iya ganin komai, a duhun ya taka har zuwa wajen kujerar da take Kwanche kunna harshen screen ɗin wayar sa yayi a kan face nata, guntun tsaki yaja tare da kawar da kanshi jefe chikin zuchiyar sa yana faɗin "U kill me Ammi U already kill me,yanzu ki rasa wani hukunci zaki min sai kiche idan na sake kwana gado daban daban da yarinyar nan baki yafe ba, why zaki min haka, ni da wanan hukunci wlh gwara ki sanya bindiga ki harbeni ai. Dojon tsaki ya kuma ja kafin ya mai da wayar sa aljihu ya duka ya dauke ta chak tare da saɓata a kafadar sa yayi chikin betroom da ita . Saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita, sai kwaɓe fuska yake ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta tare da jawo blanket,zuwa kirjin sa, ya lumshe green eyes nashi yana karanto Addu'ar barchi, yana gama addu'ar ya shafa tare da juyawa yana kallon gefe ba jimawa barchi ya ɗauke sa 4:50am dai dai ya farka slowly ya waro green eyes nashi akan face nata, ta shige chikin jikin sa yayin da shi kuma ya ɗora hannun sa ɗaya saman bayan ta suna fiskantar juna, barchi yayi daɗi basu san lokacin da suka manne da juna ba, kawar da kansa gefe yayi chike da ɓachin rai ya furta "U kill me Ammi kin gama dani wlh ni gaskiya ba zai yuwu ba, dole yarinyar nan ta bar gidan nan kwata kwata ma ban son sake ganin ta. A hankali hankali take jiyo voice nashi a chikin barchi da kyar ta iya waro blue eyes nata a kan face nashi Chikin sauri ya juyo yana kallon ta, ba karamin mamaki ya shaba ganin yadda idon nata ke kyallin, saboda ta waro su waje sosai dan tsoron ganin ta ajikin sa da tayi, kallon chikin idon nata yake sosai, ganin hakan yasa ta runtse idon ta dan ba za ta iya kallon chikin idon sa lokachi da yake kallon taba, hukunci kawai take jira ya yanke mata dan tasan yau ta shiga uku. cool voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta wadda ya sanyata buɗe ido ba shiri "me ya kawoki jiki na? Yayi maganar yana kokarin raba jikin sa da nata kasa magana tayi dan gaba ɗaya yadda yayi magana da sanyayyar voice yasa taji harshen ta ya mata nauyi, Kokarin mekewa yake ba tare da ya ankara ba ya dora hannun sa saman breast nata, wani laushi da yajine yasa shi waigowa da sauri yana bin hannun nashi da kallon, Da sauri ta runtse ido tana jin zafi,dan ya danne mata su sosai ga shi hannun sa da nauyi sosai, kai kallon sa yayi kan face nata yaga yadda ta tsuke fuska alamar tana jin zafi, shiru yayi yana tunani yana kallon yadda take tsuke ɗan bakin nata alamar tanajin zafi sosai. muryan tane ya katse masa tunanin da cewa "dan Allah yaya prince kayi hakuri zafi sosai wajen yake min ta karisa maganar tare da sakin wani marayar kuka, t saki ya ja tare da ɗauke hannun sa, daga wajen ya miƙe ya nufi toilet dan yayi wanka ya shirya zuwa masallaci Kasa kasa take kuka har da shessheƙa, dan ba karamin zafi wajen yake nata ba, yaya prince ya danne mata da karfi domin kusan gaba ɗaya nauyin sa ya saki a kan hannun nasa dafa wajen yayi zai miƙe, ba karamin dauriya tayi ba ma lokachin da ya ɗaura hannun sa awajen, ji take kamar zata fasa ihu. Har ya fito daga toilet ɗaure da towel tana kwance tana kuka kasa kasa, ko kallon in da take bai yi ba, ya shirya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci. kasa tashi tayi dan raɗaɗin da wajen ke mata haka ta kwanta tana ta kuka mai tsuma zuchiyar mai sauraro, tana son taje tayi wanka tayi sallah amma ta kasa mikewa ji take kamar idan ta tashi breast natan zai faɗi kasa, dan azaban chiwo FAHAD AMRAT "Yaya Fahad dan Allah ka bari mana" kara matsowa yayi kusa da ita kasa kasa yace "naki bari wai ma shin jikin kine ko nawa? Chikin sauri Amrat ta buɗe baki zata yi magana ya chapko lip nata na kasa ya shiga tsotsa kamar sweet, hannun sa ɗaya ya ɗora saman kirjin ta, ya shiga murza yan kananan breast nata, a hankali ya zame bakin sa daga nata chike da so da kauna yace "my,wayan nan abubuwan wai sai yaushe zasu girma sosai ne, dan na kosa naga kin fara bawa baby na yana sha" chike da yaran ta tace "yaya Fahad to ai baka sayo mana babyn ba "eh zan sayo amma sai breast naki sun girma sosai kin ga wanan ai baby ba zai iya sha ya koshi bako? Hannu ta sanya ta rufe idon ta kasa kasa tace "yaya Fahad ai zai girma baza'a daɗe ba domin haka na Aunty hiyana da kuma Aunty diyana ma..... Bata karisa maganar ba ta fashe da kuka saka makon tunu da diyana da tayi Chikin sauri ya zame hannun sa daga kan yan breast nata ya rungumota sosai chike da rarrashi yace "kukan me kike? Chikin kuka take faɗin "yaya Fahad wai taushe Aunty diyana zata dawo ne? "Aunty diyanar ki ai ta dawo yau da safe" zubur ta miƙe daga jikin sa tana zaro ido da mamaki ta kasa magana, hannu ya sanya ya jawota ta faɗa saman kirjinsa ya rungume ta sosai a kunne ya raɗa mata "karki yi magana kiyi shiru kinji Allah yaji kukan mu ya dawo mana da yar uwar mu anjima da safe zan haɗaku video call yanzu dai kin ga anfara kiran sallan asuba bari naje na shirya zuwa masallaci sai na dawo" ya karisa maganar ya manna mata kiss a kumatu, Ya zareta daga jikin sa ya kwantar da ita ya miƙe chikin sauri dan lokaci ya tafi, almost 5:15am sauri sauri ya watsa ruwa ya shirya chikin jallabiya ya fito Lokacin har an fara Sallah, kallon in da take kwance yayi chikin sauri yace "lokacin Sallah yayi ki tashi kiyi alwala kiyi sallah, yana gama faɗin hakan ya wuche ba sauri ya nufi masallaci. BGS HIYANA 6am dai dai ya dawo daga masallaci,a bakin kofar shiga betroom ɗin sa ya tsaya, da mamaki yake bin ɗakin nasa da kallon kai kallon sa yayi saman gado kamar yadda ya barta haka ya dawo ya sameta, ko motsin kirki batayi runtse idon sa yayi ya kuma buɗe wa a hankali ya taka zuwa bakin gadon ta gefen da take kwance, zama yayi kusa da ita ya sanya hannun sa kan goshin ta, jikin nata yayi wani mugun zafi sosai guntun tsaki yaja ɗauke hannun sa yayi tare da miƙewa ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta domin yaci gaba da barcin sa. More comments pls 💖The Talent Troupe Writer's 💖 Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 Page 17 Kukan da take ya hanashi barchin sai juyi yake chikin tsawa yace "kimin shiru!! Chike da jin zafin zazzaɓi ga azabar zafin da kirjin ta yake mata tace "gaskiya yaya prince baka da imani sai yau na kara yarda da hakan, baka da tausayi kai mugune wlh duk abun da kamin sai Allah ya sakamin tun da ba abun da na maka, komai mutun ya maka aduniyar nan bai yi dai dai ba mutun baya taɓa gane gaban ka bare bayan ka, natsane ka wlh natsani ganin ka kwata kwata kai ba mutun bane, dan girman Allah ka kasheni ka huta na gaji na gaji da wanan bakar wahalar rayuwar, tun da na taso a rayuwata ban san komai ba ban da hawala, ina rokon Allah da ya sanya ya samu dacewa a lahira" tana magana tana juyi kamar zata mutu da alama bata a chikin hayyacin ta, a sukwane ya mike zaune yana kallon ta, da alama bata chikin hayyachin ta kwata kwata batama san me take faɗe ba, abun da yake zuchiyar tane ya fito bakin ta ba tare da sanin ta ba, Shiru yayi yana kallon ta yama rasa mai zai che mata domin yasan ba a chikin hayyachin ta tayi maganar ba, so bai kamata ya hukun tataba abun dake zuchiyar tane ya fito fili bata shirya ba Da karfi ta dafe mararta tafara juyi tana faɗin "wayyo Allah na ya Allah kasa karshen wahala tace tazo Allah kasa mutuwa zanyi a yau, na mutu na huta da wanna bakar wahalar wayyo diyana pls ko aina kike idan kin dawo ki kula da su amrat sosai, kar ki bari su shiga ukubar rayuwa irin nawa, ko mutuwa zaki yi ki tabbatar kin share musu hawaye, wayyo Allah na" shiru tayi da surutan saboda azabar chiwon maran nata ya karu, yana zaune ya zuba mata ido karo na farko da ya fara jin tausayin wani ɗan adam a rayuwar sa, ya kasa motsawa daga in da yake wani miƙa tayi lokachin guda kuma sai ta saki, ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa da sauri ya matso kusa da ita Slowly ya ɗaura hannun sa saman wuyar ta, a hankali ya gangaro da hannun nasa saman saitin tsakiyar kirjinta,da sauri yae ɗauke hannun sa, matsowa bakin gadon yayi ya zura kafar sa kasa ya miƙe, ya nufi, palo Ruwa mai sanyi ya ɗauko ya dawo ɗaƙin ya haye saman gadon. Buɗe ruwan yayi ya tarbo a hannun sa, ya shafa mata a fuska, shiru bata farfaɗo ba, sake ɗeban ruwan yayi ya shafa mata nan ma shiru bata farfaɗo ba, kura mata ido yayi sosai a hankali ya kai fuskar sa saitin tata har dogon hanchin su na gogan na juna, kara matso da face nashi yayi sosai ya haɗe fuskokin nasu, har bakin su na gogan na juna, hannu ya sanya ya matse ɗan karamin bakin ta sannan ya ɗora nashi ya shiga hura mata numfashi sa a hankali bai chire bakin sa ba har sai da yaga alamar ta fara numfashi chikin sauri ya chire bakin sa tare da sakin nata bakin ya koma gefe guda yana kwaɓe fuska. A razane ta farka tare da miƙewa zaune, tana bin ɗakin da kallon, zuba mata ido yayi yana kallon ta da kyau dan ya tabbatar ta dawo normal ne ko dai har yanzu bata chikin hayyachin ta, lokachi guda kuma ya kawar da kansa gefe yana kwaɓe fuska. Bata lura da shi a chikin ɗakin ba ta miƙe tana takawa a hankali ta nufi toilet, yana zaune ya kasa komawa ya chigaba da barchin sa. Wanka tayi ta fito ɗaure da towel, batare da ta lura da shiba ta nufi wajen trolley ɗin ta wasu shegun riga da wando ta ɗauko, rigan mai siririn hannu fari tas mau laushi na roba, wandon kuma baki ne mai ɗan ratsin fari daga ta kafar, ta ɗauko always ta zari pant ɗaya ta sanya Always ɗin a chikin pant ɗin, ta miƙe ta sanya pant ɗin a jikin ta, zame towel na jikin ta tayi, ta ɗora saman trolley ta ɗuki rigar nata tana kokarin sanyawa karaf idon ta ya sauka a kan face nashi, a razane ta fasa ihu tare da sakin rigar nata ya faɗi kasa ita duk a tunanin ta aljanine mai kama da shi, dan a iya sanin ta by this time ya tafi wajen Aiki. Watsa tayi ta gudun gaske ta nufi hanyar fita ɗakin tana ihu, tsaki yaja ya miƙe taku biyu yayi ya damko kugun ta ta baya, tsabar tsorata yau aljani ya taɓata ne yasa numfashi ta ya ɗauke, ba tare da ya lura ta sume ba chikin tsawa yace "a haka babu kaya zaki fita? Shiru yaji kamar an ɗauke wutar nefa kallon face nata yayi yaga alamar ta sume, tsaki yaja ya saɓeta a kafaɗar sa ya koma da ita wajen gadon, wurgi yayi da ita da karfi saman gadon ya juya ya nufi toilet, a gurguje yayi wanka ya fito sauri sauri ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt ash, bai bi ta kan taba ya fice daga ɗakin, ya tafi wajen Aiki KANO NIGERIA gaba ɗaya family Abba suna zaune a palo sai wayan da basa nan, diyana na zaune kusa da Aryan dan taki yarda da kowa a gidan gani take kamar zasu chutar da ita gyaran murya Abba yayi ya fara magana. "Alhamdulliah Alhamdulliah Allah ya dawo mana da diyana lfy sai dai tana da matsa likitoci daban daban sun dubata babu abun da ke damun kwakwalwar ta, munyi magana da Aryan yace yana son matar sa a haka abar masa kayan sa, da kai shi zai koya mata komai, baya buƙatar yan aiki ko wani abu makamancin haka, zai kula da ita da kan sa idan tana da rabon samun sauki zai chiba da mata addu'a Allah ya bata lfy, sannan Aryan gareka nayi magana da ɗan uwan ka ya sansar da ni yana bukatar ka awajen aiki dan haka sai ka shirya komawa, ya karisa maganar yana kallon Aryan, "sannan magana ta gaba Monday zanje Uk kuma ban yarda wani daga chikin ku ya kirasu ya sanar da su ina zuwa ba, ina son inje in ga irin zaman da suke ne, dan na tabbatar da aiki na a matsayina na uba, ga marayun Allah bayin Allah, akoi mai Magana? Mikewa Aryan yayi yana faɗin "Abba zamu wuce tare on Monday ɗin" yana gama faɗin hakan ya nufi hanyar fita daga palon, da gudu diyana ta miƙe ta bi shi hannun sa ta rike chike da shagwaɓa tace "shine zaka tafi ka barni ko? Tsayawa yayi da tafiyar da yake ya juyo suna fuskantar juna chikin sanyin murya ya fara magana "bazaki zauna da su Ammi bane, suma ai yan uwan kine" make kafaɗa tayi tana girgiza kai tana faɗin "aa ni dai tsoron su nake ji" ta karisa maganar kamar zatayi kuka "to shike nan ba sai kin min kuka ba, amma kina jina ki dai na tsoron su, Ammi itace ta haifeki kin ji? Itace mamanki ba abun da zata miki karki ji tsoro kije ki zauna da ita an jima sai ki dawo ɗaki muyi hira" gyaɗa masa kai kawai tayi tare da sakin hannun sa, ta nufi wajen su Ammi dake zaune kusa da Abba gaba ɗayan su sun zuba musu ido suna kallon ikon Allah yau diyana ce ta dawo hakan, "Aa Aryan ku tafi tare da ita tun da tafi sakewa da kai" chewar Abba "to Abba ke zo mu tafi" tun bai gama rufe baki ba ta juyo a guje ta dawo wajensa ta kama hannun sa, juyar da hannun nasa yayi ya rike nata suka fice daga palon "Kai wai daman sunan ka Aryan? Ta tambaya lokachin da suƙe ficewa daga part na Abba" "eh sunana kenan sunan bai yi bane? "Aa yayi amma ina ji kamar na taɓajin sunan kuma inaji kamar na sanka kamar na taɓa ganin ka, da wanchan mutumin yace Aryan sai naji zuchiya ta buga da karfi kamar na taɓa jin sunan, a sukwane ya juyo yana kallon ta lokachi guda farinciki tamamaye zuchiyar sa "Alhadulillah Alhamdulliah ya fara furtawa ko ba komai diyana ta fara jin sunan shi a zuchiyar ta In Sha Allah nan ba da jimawaba zata dawo dai dai ashe Dr yayi gaskiya. Tsabar farinciki yasa ya duƙa ya ɗauke ta chak ya karisa da ita chikin part nashi "Aryan kasan me? Allah ina son shan sweet" kasa kasa yace "ba Aryan zaki rinƙa kirana ba kinji? Yayi maganar dai dai lokacin da suka karisa chikin betroom nashi "to wani suna zan rinƙa kiranka da shi kenan? Sauke ta yayi a saman katafaren gadon sa yana faɗin "daga yau sunana habibi" "to habibi nache maka zan sha sweet irin wannan sweet da Aunty Hanan ke bani kullun da safe" "ok bari nayi wanka na shirya idan zanje wajen D P O sai na sawomiki, yakalan sweet ɗin yake? "Sweet ɗin fa yana nan kamar wani abu haka yana da ɗan wasu abu farare kamar kasa a chikin sa yana da danko sosai, kuma....bata karisa maganar ba ya dakatar da ita chikin sauri "ke waya ke baki irin wannan abu kuma idan suka baki keda waye kuke sha!? "Ni kaɗai nake sha idan nace Aunty hanan ta sha sai tace yaya Ahzan ya hana kowa sha sai ni kaɗan" da sauri ya dawo in da take hannun ta ya kama yana kallon kwayar idon ta, yayin da itama shi take kallon tabbas yanzu ya kara tabbatar da zargin sa akan su Ahzan domin kuwa gashi karara abun ya bayyana a chikin idon ta shi yake bawa diyana abun da zai sanya ta rinƙa mantawa da rayuwar ta na baya, duk lokacin da tasha ba zata tuna komai na rayuwan ta na baya ba sai dai wadda take yanzu shi ya sanya take manta kome ta dawo kamar wadda tayi loosing memory lallai idan kuwa haka ne Ahzan tashi ta kare. Sosai yake kallon chikin idon ta duk da ba karatun likita yayi ba a iya sanin sa dai wannan magani baya wuche 24h ajikin mutun karfin maganin yake karewa mutun ya dawo dai dai wannan shine dalilin da ya sanya Ahzan ke sanya hanan kowani safiya ta baiwa diyana guda ɗaya. A fusace Aryan ya sake hannun ta ya juya ya nufi hanyar fita yama fasa wanka gaba ɗaya idon sa ya rufe baya ji baya gani burinsa kawai ya isa ga Ahzan ya masa bugu ɗaya wadda zata sadashi dasu walakiri. Har ya kai bakin kofar fita sai kuma ya tsaya chak a hankali ya juyo tana zaune yadda ya ajiyeta tana kuka kasa kasa ga hayaye sharɓa sharɓan akan face nata ganin kukan nata ya sanya yaji zuchiyar sa ta ɗanyi sanyi chikin sanyin murya yace "menene ya faru kike kuka? "To ba kai ne zaka tafi ka bar ni ba" tayi maganar chikin kuka da shahsheka hannu kawai ya buɗe mata ba tare da yayi Magana ba, da gudu ta miƙe ta taho ta faɗa jikin sa tana dariya kamar ba itace mai kuka yanzun nan ba, rungumeta yayi sosai ya sanya hannu ya ɗago habar ta ya manna mata kiss a goshi "habibi bafa a goshi akeyi ba na gani awayar Aunty Hanan a baki akeyi" shiru ya ɗanyi kafin yace "ok zan miki a baki idan mun dawo amma yanzu dai muje sauri nake" "ni dai Allah habibi ban yar da ba idan bakamin a baki ba ba zan tafi ba" chije lips nashi yayi da karfi Ahzan ya chuche sa baya son yayi kissing nata bata chikin hayyachin ta ya kamata first kiss nasu ya kasance gaba ɗayan su suna chikin hayyachin su kuma suna shaukin abun "kiyi hakuri muje mota sai nayi kissing naki a chan ko kinga sauri nake yanzu" kukan shagwaɓa ta farayi tana buga kafa a kasa, dukawa yayi ya ɗauke ta chak yayi waje da ita dan ya lura idan ya biye mata bazasu tafiba kuma shi gaskiya ba zai iya ɓata first kiss na shi ba ba zai iya kissing nata bata a cikin hayyachin ta ba. Gudu Shahram yake da mota ga motochin sojojin su biyu a gaba uku a baya, diyana na kwance a jikin sa sam taki yarda ta sake shi sai satar kallon su Shahram yake ta chikin mirrow motar tana ta zuba shagwaɓan ta shi kuma yana biye mata. "Habibi ka manta baka min umm yama sunan abun, shiru ta ɗanyi ta ɗaga kai sama kamar mai tunani yauwa bakamin kiss ɗin ba, wani wawan birki Shahram yaja wadda ya sanya su gaba ɗaya tafiya luuuu suka bugu da kujerar gaba na motar, ji kake kiiii motochin jibga jibgan sojojin dake baya sun taka birki har sai da motar baya na karshen ta ɗan daki na kusa da ita, dan birki taki jawuwa da wuri. Chikin tsawa Aryan yace "are you mad!!? Wani irin birkine haka muna tsaka da gudu" chikin rawar murya Shahram yace "am sorry oga nima ban san ya akayi na jaa birkin ba. Kukan shagwaɓa diyana ta saki dawo da kallon sa Aryan yayi kanta chikin sanyin murya yace " Me ya faru kuma? "Habibi ba kai na bane ya bugu da wajen nan tayi maganar tana nuna jikin kujerar motar. Hannu sa ya sanya saman goshin nata in da ta dafe da nata hannu tana turo baki, dai dai lokachin Shahram ya tada motar suka chi gaba da tafiya. Shafa saman goshin nata ya shigayi yana faɗin "Am sorry kin ji zai dai na yimiki zafi. Kwantar da kanta tayi saman kirjin sa, tana ɗan wasa da rigar sa yana jin yadda take gangaro da hannun ta ta kasan marar sa, yana son ya hanata amma yana tsoron rigimar ta dan yanzu yana hanata yasan kuka zata sa masa to gwara ya kyaleta kawai. Bai an karaba sai jin hannun ta yayi saman mararsa ta zura hannun ta chikin rigar sa, wasa ta farayi da chibiyar sa ta sanya yatsan ta awajen tana ɗan jujjuyawa. lokachi gudu ta birkita mishi tunani wani mugun sha'awar tane ya taso masa, ji yake tamkar, ya chika aiki kawai a chikin motar nan wani zir zir yake ji a gaban sa, Ɗora hannun ta tayi saman gaban sa ta dafa wajen tana kokarin gyara, kwanciyar ta a jikin nashi dan ta ɗan zamo kaɗan. Ji yayi gaba ɗaya duniya juya masa take, yama rasa me zai yi wata muguwar kasalane ya da bai baye sa lokaci guda, ba zato ba tsammani kwatsam yaji tana tattaɓa wajen tana faɗin "Habibi menen wannan kuma naji kamar an chusa wani abunne awajen ga mugun tauri abun. Dariyar da Shahram ke gumtsewa ne ta kubche masa dan tun ɗazun yake kallon su ta chikin mirrow motar, chikin sauri Aryan ya ɗago ido yana kallon Shahram, dake ta famar ɓoye dariyar amma abun ya chi turo da sauri Shahram ya chire idon sa daga kan mirron, harara Aryan ya watsa masa yana kokarin yi masa magana muryan diyana ta kuma katse sa "Habibi ya ake buɗe wajen nunamin zan buɗe ne dan naga me kasa awajen, idan ya min kyau nima zaka samin" Ta karisa maganar dai dai lokacin da sukayi parking a chikin police station Nauyayyar ajiyar zuchiya Aryan ya sauke tare da fita motar da sauri dan bai san diyana ta sake jefo masa wani tambayar, sosai ya sake jin haushin Ahzan dan shi ya mai da ta haka amma wlh sai ya gwammaci da bai zo duniya ba. Chikin sauri diyana ta fito tabi bayan sa, tana faɗin "Habibi ka jirani mana" chak ya tsaya bai san ya zai yi da ita ba yanzu idan yace ta jirashi a mota kuka zata masa, shi kuma da yaji kukan ta gwara a harbesa da bindiga baya son ko ɓachin ran ta bare kuka idan kuma yace zai shiga da ita chiki sai ta sa shi a gaba akan ya faɗa mata menene a chikin wandon sa, bashi da amsar da zai bata bai sana ya zasu kare ba gashi bata mantuwa ko kaɗan. Domin sanin ya rikichin Aryan da diyana zai kasan che a chikin office ɗin D P O ku kasan che da Princess teema Star Lady mu haɗe daku masoyana masoyan diyana page na gobe nakune ku da diyanar ku 😹 💖The Talent Troupe Writer's 💖 Masoyiya gidan Aunty wanna page ɗin na kine kyau ta na baki dan page ɗin na manya ne daga yau har next week pages ɗin dukka nakine 😹😹 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 Page 18 Da gudu ta kariso wajen sa, hannun sa ta kama chikin shagwaɓa tace "Mutafi ko?Hannun ta kawai ya kama suka nufi chiki station ɗin D.P.O na ganin su ya miƙe tsaye yana murnushi yana faɗin "Welcome sir" Zama Aryan yayi saman doguwar sofa dake chikin office ɗin, tare da zaunar da diyana a gefen sa Mamaki ya chika D.P.O kallon abun yake tamkar a mafarki yau Aryan ne tare da mace haka a iya sanin sa dai Aryan bai yi Aure ba to ko dai sister sane gaskiya yana son sanin wacece wanna mai Sa'ar da ta samu daman zama kusa da LEFTERNAL GENERAL ARYAN. Cheke da izza da bata umarni Aryan ya fara magana "Ina criminal nan suke akawomin su" murya na kerma D.O.P yace "suna rufe ai tun da aka kawo su ma banje na gansu ba dan naji kace a tsare su sai kazo,shi ya sanya ban shiga wajen da aka rufe su bama" shiru Aryan yayi bai sake magana ba kararrawa D.P.O ya danna sai ga wani ɗan sanda ya shogo da yar gudunsa umarni D.P.O ya bashi akan ya shigo da su Ahzan,chikin sauri ɗan sandan ya juya ya fice. "Habibi ka manta bakamin miss ɗin ba" chewar diyana tayi maganar tana kwanchiya saman faffaɗar kirjin sa, gaba ɗaya jibga jibgan sojoji hudu da suka rako Aryan chikin office ɗin sai da suka sunkuyo suna kallon in da diyana take,mamaki ya hana D.P.O magana so yake kawai yasan wacece diyana tunani ya shigayi ko dai Aryan ya fara neman matan ban zane dan shi dai yasan Aryan ba shi da mata,kuma kanwar sa dai baza tace ya mata kiss ba zuba musu ido kawai D.P.O yayi yana jiran amsar da Aryan zai baiwa diyana haka zalika jibga jibgan sojojin dake tsai tsaye a gefe da gefen office ɗin suna riƙe da manya manyan gun suna basu tsaro, shi dai Shahram bai damu ba domin yasha kallo a mota kasa kasa chikin sanyin murya Aryan ya fara magana "my jidda ki bari mu koma gida zan miki kiss ɗin kinji? Kin ga yanzu akoi mutane" turo ɗan karamin bakin ta tayi kafin tace "to shikenan na yarda amma kuma ai baka buɗemin abun dake chikin wandon ka na gani ba" wani mugun dariyane yazo wa Shahram amma sai ya damme dan yasan halin ogan na shi,shi ko D.P.O mutuwar zaune yayi yana son yin magana amma yana tsoron amsar da Aryan zai bashi dan haka sai yaja bakin sa yayi shiri,sauran sojojin ma jiran amsar Aryan ga diyana kawai suke Hannu Aryan ya sa ya matse mata ɗan karamin bakin nan nata yana faɗin "wai ke bakin ki baya gajiya da magana ne,kiyi shiru kar na sake jin kinyi magana" ba zato ba tsammani kawai su kaji diyana ta fasa ihu tana faɗin "Wayyo baki na ya chiremin bakin gaba ɗaya" dariya abun yaso bawa Aryan amma sai na fiske dan yasan yana mata dariya yanzu wlh bazasu karƙe lfy ba,bashi da zaɓi dole ya rarrasheta domin su zauna lfy gaskiya Ahzan ya gama chutar sa Rungumota yayi sosai yana ɗan bubbuga bayan ta yana faɗin "ya isa to kiyi shiru"chikin kukan nata da babu hawaye ko ɗigo sai ihu take ba kwalla tace "ni wlh sai ka biyani bakina yanzu dame kake so na chi abinchi?" Shafa fuskar ta yake a hankali yana faɗin "zan baki aron nawa bakin idan muka koma gida" chikin sauri ta ɗago kai daga girjin sa tana kokarin yin magana,yayi saurin mai data ya kwantar dan bai san ta sake yin wata maganar,manuniyar ya tsantsa hannun sa ya sanya mata a baki yana wasa da harshen ta,dan karta sake yi masa wani maganar diyana kuwa kamar jira take ta fara tsotsar yatsan nashi sai jin wani zir zir yake a jikin sa haka dai ya hakura ya danne dan ba yadda zai yi da ita dole ya mata yadda take so dan azauna lfy. Dan sandan na gaba su Ahzan na biye da shi a baya gaba ɗaya yun jigata mum ta koma kamar ba ita ba lokacin guda ta rame ta sanja,hanan kuwa har wani bakin wahala tayi,duk rashin kunya irin na Deen awannan karon ido ya raina fata,sai wani fiki fiki yake da ido Kasa karfet ɗin suka zauna,shi kuma ɗan sandan ya koma gefe ya tsaya, diyana na ganin su ta miƙe tsaye chikin sauri tana faɗin "Aunty hanan daman kuna nan shine baku faɗa...bata karisa maganar ba Aryan ya daka mata tsawa akan ta wuche ta zauna kuma karya sake jin bakin ta a office ɗin nan Chike da tsoro ta koma ta zauna dan yadda yayi maganar bata ga alamar wasa a tattare da shi ba, almost 10mins su Ahzan na zaune Aryan bai che dasu komai ba yana ɗan latsa wayar sa da alama wani abun yake mai mahimmanci muryan mum Ahzan che ta katse su da cewa "Ɗana dan Allah ka sanar da mu laifin da muka maka me ya sanya ka kawomu wajen nan ba wani abinci kirki ba ruwan sha wahalar tayi yawa ga sauro dan Allah ka taimaka ka fidda mu daga nan" slowly Aryan ya ɗago kai ya kallin Shahram chike da bada umarni ya fara magana "Shahram ka ɗauki matan nan ka kai su Airport a mai da su Maiduguri nayi bincike basusan komai ba" dawo da kallon sa yayi kan mum ya chi gaba da magana "mama kiyi hakuri ni bana wulakanta mutane shi ya sanya nayi saurin yin bincike a kan ki dan ko ba komai kin haifeni,dolece ta sanya aka kama ki amma ki mana afuwa" nauyayyar ajiyar zuchiya mum ta sauke kafin tace "ba komai yaro amma dan Allah zan iya sanin laifin me mukayi" Gyara zama Aryan yayi,dan shi baya wulakanta mu tane baya amfani da matsayin sa na Lefternal general Aryan ya che zanyi girman kai ko kuma wulakanta mutane, labarin abun da ya faru ya shiga sanar da mum da farkon in da ya sani har yau da suke zaune Dugun numfashi mum taja lokacin da ta gama jin abun da Ahzan ya aikata kuka ne ya kubche mata wai yanzu a che ɗan da ta haifa a chikin tane zai yi hakan har da bata magani domin ya chi gaba da wasa da hankali mutane bama ita ka ɗai ya bawa magani ba ashe har da yar mutane ya juya mata ƙwaƙwalwa gaskiya ka haifi ɗane baka haifi halin sa ba Chikin sanyin murya Aryan ya fara rarrashin mum tare da chewa su tashi Shahram ya kai su Airport,ba musu mun Ahzan Hanan Mum Deen suka miƙe ko kallon Ahzan mum ba tayi ba,dan bata son ganin sa Shahram yayi gaba suka bi bayan sa Bayan tafiyan su mum da yan mintoci Aryan ya dawo da kallon sa kan D.P.O ya fara magana "ku ɗauki wanan kuma kuje ku masa hukuncin da ya dace nayi bincike a kan sa watar da ya gaba ta yayiwa wata yarinya yar shekara 10 gyaɗe" ya karisa maganar yana nuna Deen da hannu chikin sauri D.P.O ya bawa ɗan dan da ya shigo dasu Ahzan umarni akan ya tafi da Deen yaje ya tsare sa zasu tattara baya nan su mikashi Court addinin Muslunci, ba tare da ɓata lokacin ba aka wuche da Deen saura Ahzan awaje wadda yake zaune sai raba ido yake kamar an tare ɓera a tarko gaba ɗaya ya chanza ga fuska a kumbure jiki duk chizon sauro, shiru office ɗin yayi kowa yana sauraron yaji irin hukuncin da Aryan zai yiwa Ahzan sunkuyo da kai Aryan yayi dai dai saitin kunan diyana dake kwace a kirjin sa Kasa kasa yace "my jidda tashi ko ina zuwa zanje waje ne" shiru yaji diyana bata am sa shi ba,kai kallon sa yayi kan face nata idon ta a lumshe amma kallon ɗaya zaka mata ka gane batayi barchi ba tana jin sa Murmushin gefen fuska ya saki dan yasan me takewa fushi kuma ba biye mata zai yi a nan ba dan sai ta kwanto masa aiki idan yace zai biye mata,shi gwara masa ma da ta yi fushin a nan karta sake masa magana sai sun koma gida, dawo da kallon sa yayi kan D.P.O chike da bada umarni yace "sojoji zasu tafi da Ahzan" yana gama faɗin hakan ya miƙe tare da ita a jikin sa chikin sauri Ahzan yace dan "girman Allah ka faɗamin wanene kai kafin ka tafi" juyowa Aryan yayi ya kalli D.P.O irin kallon nan na kamasa bayani ba tare da yayi magana ba ya wuce ya nufi waje, chikin sauri D.P.O yace da Ahzan "shine Lefternal general Aryan kani ga Brigadier general Safras, ƴaƴa ga mai martabar sarki Abubakar saraki" mutuwar zaune Ahzan yayi ya kasa magana,jin abun yake tamkar a mafarki yanzu yar uwar Lefternal general Aryan yayiwa haka yau dai yasan tashi tazo karshe,awani ban garen kuma yaba wa Aryan yake da yadda yayi magana da mum ɗin sa duk da chewa sun chukutar da shi, nan take nadama tare da danasani suka ɗarsu a zuchiyar sa lokaci guda Ɗaya daga chikin jibga jibgan sojojin Aryan ne ya ɗauki Ahzan chak ya saɓa shi a kafaɗar sa sukayi waje. Uk 2:10pm hiyana ta fito daga part na su Zahra tana takawa a hankali kallo ɗaya zaka mata ka gane bata da isasshen lfy, kitchen ta nufa already abincin Bgs na shirye ɗauka tayi da kyar saboda bata da karfi sai wani tangal tangal take, da ker take ɗaga kafa ta taka stair case ɗin, duk da a sanin ta babu kowa a ɗakin hakan bai hana ta sallama ba Saman table ta ajiye masa abin chi ta koma wajen trolley ɗin ta,ta chire hijabin jikin ta,ta ajiye saman trolley, a hankali ta zame rigar jikin ta saboda zafin da breast nata ke mata, wuchewa tayi dressing room nashi ta ɗauko towel fari mai laushi da kyau ta dawo wajen trolley ɗin, sai da ta ɗaura towel ɗin sanan ta chire wandon jikin ta tare da pant ɗin,ɗaukar always ɗin da tayi anfani da shi tayi ta kai dustbin dake waje ta baya, ta dawo betroom ɗin ta ɗauki pant da ta chire ta nufi toilet tana tafiya tana tunanin ya akayi har yanzu yaya Prince bai dawo ba Tana shiga toilet ta ajiye pant nata wajen pampo ta nufi wajen da aka jera mayukan wanke baki tsayuwa tayi tana kallon mayukan dake jere a chikin show glass mai balai kyau, alamar motsi taji daga ta wajen yin brush chike da tsoro slowly ta kai kallon ta waje, wani razanannen ihu ta fasa sakamakon ganin Bgs da tayi babu kaya a jikin sa ya na tsaye yana brush zanyi wanka, lokacin guda ta yake jiki zata faɗi, chikin zafin nama ya tako zuwa wajen da take ya rike ta ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa,yana kamata towel nata na kunchewa ya zame kasa, bin jikin sa yayi da kallo dan ya ga menene dalilin da ya sanya ta ta suma tsaki yaja lokacin da ya gane dan ta ganshi ba kayane ya sanya ta suma Slowly ya dawo da green eyes nashi kan ta,from Head to toe ya fara kallon ta,babu komai a jikin ta ɗan towel da ta ɗaurama ya kunce yayin da shima babu komai a jikin sa domin yayi shirin yin wanka ne, dawo da kallon sa yayi kan breast nata ɗayan yayi jawur tsaki yaja lokacin da ya tuno abun da ya faru da safe yanzu ɗan ɗora hannun sa da yayi awajen ne har wajen yayi jaa haka kuma tun safe bai watsake ba. Ɗaukan ta yayi chak da hannu ɗaya ya saɓata a saman kafaɗar sa, wani irin shock yaji lokacin da tula tulan breast nata suka sauka saman girjin sa,suna ɗan sokinsa fitowa yayi da ita daga toilet ɗin ya mai data saman gado ya kwantar ya koma toilet,dan yin wankan sa A gurguje yayi wanka ya fito ya nufi dressing room nashi ba'a fi 20mins ba ya fito shirye chikin singlet fari tas da wando 3quarter baki, kamar yadda ya kwantar da ita haka ya fito ya sameta kallo ɗaya ya mata ya kawar da kan sa sakamakon tana kwanche flat gashi babu komai a jikin ta wajen bedside drawer ya nufa ya ajiye wani yar karamar roba,ya wuce ya nufi palo ya ɗauko ruwa ya dawo saman gadon ya haye ya ɓalle bakin roban ruwan ya tarbo ruwan a hannun sa, ya shafa mata a fuska A razane ta miƙe tare da fasa ihu bata lura da babu kaya a jikin taba haka zalika bata lura da shi a wajen ba, a sukwane ta yunkura zata gudu sai jin ta tayi a jikin mutun, a razane ta sake ɗago kai blue eyes nata su ka sauka chikin green eyes nashi ya zuba mata ido yana kallon face nata, chikin sauri ta runtse idon ta jikin ta sai kerma yake,ya najin ya yadda jikin nata ke kerma a jikin sa kasa kasa da Cool Voice na shi yace "Me yasa jikin ki yake rawa haka? Chak taji komai na jikin ta ya tsaya sakamakon yadda yayi maganar chikin sanyin murya, slowly ta buɗe idon ta a kan face na shi,wani sabon son sane ke ratsa zuchiyar ta ji take tamkar ta rungume sa,mai da idon ta tayi kan ɗan karamin red lips nashi, a hankali ya motsasu ya furta "kallon me kike mun? Chikin sauri ta runtse idon ta tana mai jin farinciki ko ba komai yau gata a jikin yaya Prince, tana shakar daddaɗan kamshin turaren sa, ba faɗa ba ɗaga murya,ji take tamkar ba aduniya take ba kwata kwata bata lura da babu komai a jikin taba, kara lafewa tayi a saman faffaɗar kirjin sa tana shakar kamshin turaren sa,tana lumshe ido Dogon hannun sa ya miƙa saman bedside drawer ya ɗauko yar karamin roba da ya ajiye awajen lokacin da ya fito daga dressing room, hiyana bata ankara ba,sai jin hannun sa tayi saman breast nata yana shafawa a sukwane ta waro ido waje tana kallon sa,ko ajikin sa shafa mata maganin kawai yake awajen, a hankali ya motsa rad lips na shi ya furta "Me ya sameki a wajen nan" kara zaro ido waje tayi lallai ma yaya Prince ɗin nan wato ya manta me ya min da safe,chikin rawar murya tace "nima ban sani ba" da sauri ya dawo da kallon sa kan face nata yana mamakin yaushe ta koyi karya, shiru yayi bai sake magana ba,kuma bai dai na kallon face nata ba ganin hakan yasa ta yunkura zata miƙe a sukwane ta dawo jikin sa ganin babu komai a jikin ta, shigewa tayi chikin jikin sa sosai tana ɓoye fuska a kirjinsa, abun ma ji yake tamkar mafarki ne ba gaskiya ba Hannun sa ya kai ya kamo fuskarta ya tsai da waje guda domin yadda take chusa kanta chikin kirjin nan nashi tana goga masa gashin kanta awajen yana masa wani iri, Gaba ɗaya lallausan bakin gashin kanta ya hargitse wasu sun sauko sun rufe mata fuska wasu kuwa har kan hannun sa, slowly ya kai hannun sa saman face nata ya tattare gashin nata ya mai da su baya idon ta a lumshe "open ur eyes now" sayyar muryan sa ya daki dodon kunnen ta,chikin sauri ta buɗe idon "to tashi min a jiki kije kiyi wankan ki kizo ki zubamin abinchi" kankame sa tayi sosai tana girgiza kai dan bazata iya miƙewa a yadda take nan ba, mamaki ta bashi wai ta tashi fa yace amma ta kara kankame sa haka "Tashi fa nace kiyi daga jikina ba ki sake kankame ni ba" chike sa tsoron amsar da zai bata tace "dan Allah yaya Prince kayi hakuri wlh ba zan iya ta shi a haka ba" chikin tsawa yace "tashi nace yanzu!! Ba shiri ta miƙe da gudu ta sauka gadon ta wuce toilet tsaki yaja tare da miƙewa bai lura da jinin ta da ya ɓata bed sheet ɗin ba ya miƙe ya bar ɗakin ya koma palo. KANO NIGERIA Tsaye Aryan yake a gaban mirrow ɗaure da towel a kugun sa yana gyara lallausan bakin gashin kansa, da gudu diyana ta shigo ɗakin kafin ya juyo ta iso wajen sa ta rungumesa ta baya tana murmushin tana faɗin "habibi wlh na gaji da zaman jiran ka a palo shine nace bari kawai na biyo ka" juyowa yayi ya rungumeta ta a faffaɗar kirjin sa yana shafa bayan ta sunkuyo da kan sa yayi sai tin kunnen sa kasa kasa ya fara magana "my jidda to ai ban gama shiryawa ba ki bari mana idan na gama zanzo in ɗauke ki da kai na kinji ko?" turo dan karami bakin ta tayi wadda sai da ya taɓa Nipple na shi,wani irin ɗauke wuta yayi lokacin guda itako bata ma san yana yi ba ta fara magana a shagwaɓe "ni wlh habibi ban yarda ba sai dai ka shirya a nan ni kuma in zauna a saman gado in jiraka" kasa magana yayi saboda yanayin da ya shiga ba zai iya koda motsa lips na shi ba jin yayi shiru bai yi magana bane ya sa ta ɗago kanta tana kallon sa ya ɗaga kan sa yana kallon sama sai furzar da iska mai zafi yake daga bakin sa,kai kallon ta tayi saman kashin dake wuyar sa da sauri ta kai Hannun ta ta ɗora saman wuyan dai dai kashin tana faɗin, "habibi wannan kashin fa na menene ko dai wani ne ya bugeka awajen? Da ɗan karfi ya furta "wash" tare da sauko da kan sa yana kallon face nata har lokacin bata chire hannun ta daga wuyar na sa ba, shafa wuyar nashi ta shigayi tana kallon sa tana faɗin "habibi wajen akoi daɗin wasa dan Allah habibi ka faɗamin sunan gashin mana" shiru yayi bai yi magana ba kuma bai dai na kallon face nata ba har lokacin, ita ma kallon sa take chikin ido "Habibi wai me ya samu idon ka yayi jaa sosai? Me yasa ina maka magana baka amsawa? Tana magana tana kokarin sakin masa kuka,ganin hakan ya sa ya buɗe bakin sa da kyar muryan sa har sarke wa yake yace "my jidda pls jeki kwanta a gado bari na shirya ina zuwa ko" bubbuga masa kafa ta farayi tana faɗin "wlh ni dai aa sai ka faɗamin me yasame ka a wuyan ka da kashin nan ya fito, da kuma abun da ya sa idon ka yayi jaa" yadda tayi maganar ba karamin rikitar da shi tayi ba, kara matse ta yayi a jikin sa kamar zai mai da ta chikin sa, da kyar ya iya fara magana "my jidda wannan kashin na wuyata haka yake kowani namiji yana da shi, ido na kuma ban san me ya sanya yayi jaa ba Zame hannun ta tayi daga wuyar sa kai tsaye ta mai da gaban sa tana faɗin "habibi menene wanan yake sokina ? A sukwane ya sake ta, daman saboda ya rungumeta sosai ne ya sanya abun yake sokin ta zuba masa blue eyes nata tayi tana kallon sa, yana kokarin barin wajen chikin sauri ta kara faɗawa jikin sa tare da mai da hannun ta kan towel ɗin tana kokarin tura hannun ta chiki tana faɗin "haka ɗazun kace zaka nunamin abun dake wajen kaki nunamin to ni wlh yanzu sai na gani kullun kullun in yi ta jin abu da tauri yana sakina ban san menene ba" mutuwar tsaye yayi kwata kwata ya kasa ko motsi ya kasa hanata shiru kawai ya tsaya yana sauraron ta ya zubawa sarautan Allah ido Kwanche masa towel ɗin tayi gaba ɗaya ta zame towel ɗin daga jikin sa tare da raba jikin su tana kai kallon ta wajen, wani razanannen ihu ta saki tare da jefar da towel ɗin ta nufi hanyar fita ɗakin da gudu, ganin zata gudu ya sa yaji wani karfi ta zo masa taku biyu yayi ya damko ta, runtse ido tayi tana ihu hannu ya sanya ya toshe mata baki ya ɗaga ta chak yayi wurgi da ita saman gado, a sukwane ta miƙe tana kokarin sauka yayi saurin hayewa gadon ya damko gashin kan ta tare da jawo blanket ya rufesu ya kwanta da ita a kirjin sa, ihu take tana faɗin "wayyo na shiga uku na dan girman Allah habibi kayi hakuri nifa ban san abun kato bane shi ya sanya na buɗe wlh dana san haka yake bazan buɗe ba, dan Allah karka bugeni habibi" kawo ɗan bakin sa yayi saitin kunnan ta kasa kasa yace "to ihun ya isa haka gwara ma kiyi shiru domin duk ihun da zakiyi ba wanda ya isa ya shigomin ɗaki dan ya dubaki kowa yasan ke mata tace ke mallakitace idan ma sukaji ihun ki chewa zasu yi sunna nake rayawa" shiru tayi ta dai na ihun amma har lokacin idon ta a rufe "wayace ki kuncemun towel? Murya na kerma tace "kayi hakuri ba zan sake ba" kwafa yayi yace "ok to yanzu juyo ki kallin abun da kike son kallon da kika dameni tun ɗazun" kara tura kanta tayi chikin kirjin sa ta kankamesa tana faɗin "ni wlh bana so na fasa gani na yafe wa kai gani dan Allah ka mai dani ɗakin wanchan mata da kace itace mamana banason ɗakin ka kwata kwata banson kara shigowa ɗakin" ba tare da yayi magana ba ya kama hannun ta ya ɗora saman gaban sa kasa kasa yace "idan ba zaki gani ba zaki taɓa kam ai ko?" shiru bata amsa masa ba sakin hannun nata yayi ya ɗago habarta tuni ta sume masa ba tare da ya sani ba, murmushin gefen fuska ya saki kafin yace "ja ira zan yi maganin ki ne, barima ki farfaɗo mun zuba dani da ke kenan haka kawai ki addabeni da tambayar abun da ko ni kaina ba iya kallon sa sosai nake ba Allah ya kai mu gobe maganin nan ya sakeki ki dawo dai dai,zaki gane baki son ɗaki na" yana kai karshen maganar ya kwantar da ita saman gadon ya miƙe ya sauka ya ɗauki towel nasa da tayi wurgi da shi ya wuche dressing room. To masoyana masoyan diyana ya kamata ku nunawa diyana kaunar da kuke mata ta hanyar bani ruwan comments, dan naji daɗin sambaɗo muku rikici tsakanin habibi da jiddan sa sai mun haɗu da ku gobe idan mai dukka ya kai mu ina jiran ruwan comments pls 💖The Talent Troupe Writer's 💖 To Aunty sadeeya wanan page ɗin naki ne 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai Book 2 Page 19 Jabir _________dady wlh ni dai ba zan yar da ba koma yaya ne dole ni dai akawomin hiyana na rinƙa kwana da ita har sai na gaji" miƙewa dad yayi daga saman nashi kujerar ya dawo kusa da jabir ya zauna tare da ɗan rungumosa ya fara magana "am sorry my son kasan dai ko ba ka che hakan ba dole na hukun ta wanda ya taɓamin kai,bani kaɗai bama bakaji yadda mum ɗin ka ma ta ɗau zafi ba, munnemi yarinyar nan har mun gaji sai daga bayan nan na samu lbr basa kasar nan ashe ma yar gidan abokin gaba nane Abubakar saraki,yanzu kasani gaba biyu ne ba ɗaya ba bazan taɓa barin family Abubakar saraki su zauna lfy ba kayi hakuri yarinyar na shigowa kasar nan zamu kawo maka ita" chikin jin haushi jabir yace "dad why baza kuje har kasar da take ku kamota ba!? "Jabir calm down mana ina son kasani bamu isa mu shiga Uk mu kama yarinyar nan ba kai ko hanyar gidan da take ba mu isa mu bi ba kasan awani gida take kasan su wanenen yan uwan ta? Turo baki jabir yayi kafin yace "ni dad ina ruwa da in da take ni dai kawai ina son in ganta a gadona koma ta yaya ka kawomin ita "jabir you are watching news everyday an you knew who is Brigadier general Safras an You knew Lefternal general Aryan an general Yusuf, kai fa da bakin ka kake sanar dani irin haɗarin dake tattare da mutanen nan amma shine yau kuma kake chewa naje gidan su na ɗauko maka yar uwar su sokake na mutu ne ina son kasan shifa makiyi baa fuskantar sa gaba da gaba sai dai ayakesa ta bayan page" chikin tsawa jabir yace "dad it's ok ni ka mutuma idan ka ga dama amma dai ka tabbatar ka kawomin hiyana kafin ka mutu" yana kai karshen maganar ya miƙe fuuuu ya shige betroom nashi ya banko kofa ya burza key,jiki ba kwari dad ya miƙe ya bi bayan sa murɗa cofar betroom ɗin yayi yaji a rufe alamar jabir ya murza key Chikin muryan rarrashi dad ya fara magana "my son ka buɗe min kaji ko? i promise that zan kawo maka ita ko da zan mutu hakan yayi maka" daga chikin ɗakin jabir yace "dad pls leave this place I don't want to talk to you again if you want to talk to me then you should go an bring hiyana for me first if not I will not come out from this room again I will die here" dafe kai dad yayi sai yanzu ya fara dana sanin me ya sa ya shagwaɓa jabir why yanzu gashi bai isa yayi masa magana ba duk abun da yake so zai yi,yana bala'l son jabir shi kaɗai ne ɗan da Allah ya bashi ba zai iya ganin bacin ran saba kuma yasan halin jabir idan yace zai yi abu tofa sai yayi, yanzu zai iya zama a chikin ɗakin kamar yadda yace idan baa nemo masa hiyana ba bazai fitoba, chike da damuwa dad ya kuma cewa "ok my son yanzu zan tafi kuma na maka alkawari zan dawo maka da yarinyar amma pls idan mum ɗin ka ta dawo daga wajen aiki ka fito kuyi hira kaji haba my lovely son" "dad naji ni dai yanzu ka tafi kawai kuma karka dawo ba tare sa hiyana ba"murnushi dad yayi dan yaji daɗi jabir ya fara saukowa "ok my son yanzu kuwa zan tafi amma fa kai ma ka fito kaji" "dad pls leave ai naji ko dai sai ka sake batamin rai ne idan baka tafi ba ka sake wata magana Allah ba zan fito ba kuma ba zanchi abinci ba sai dai na mutu a nan" jin abun da jabir yace ne ya sa dad yayi saurin barin waje ya fice daga palon ya shiga motar sa ya bar gidan gaba ɗaya yana saka yadda zai ɓullowa family Abubakar saraki. YOLA Gaba ɗaya iyalan gidan su bellon yau suna zaune a tsakar gida innar buba da innar yaya bello suna gyara ganyen rama da zasuyi miyan dare,hasana na zaune gefen su,sun hanata aikin komai saboda chikin ta buba na zaune kusa da innar yaya bello yana gyara musu kifi, inna habiba na kwance saman tabar ma a gefe daga ɗan nesa dasu kasancewar har yanzu ita jikin nata bai gama warwarewa ba Da fara'a yaya Bello ya shigo gidan hannun sa ɗauke da yan kananan buhu guda biyu, gaban inna habiba ya ajiye mata buhu ɗaya ɗayan kuma ya wuce da shi ya miƙa wa matar sa,zama yayi a tsakiyar innar sa da innar buba chike da farinciki ya fara magana "inna mun yi waya da Ammi tace ranar Litinin zata turo mota ya ɗauke mu da ni da ke da ita" yayi maganar tasa ta karshe yana nuna hasana ba zai iya kiran sunan ta a gaban ta ko a gaban innar sa ba,hakan a chewar su rashin tarbiyya ce,chikin nuna damuwa innar yaya bello ta fara magana "aa Bello kuje dai kai da ita ni zan zauna da su habiba dan kaga dukkan su basu gama samun lfy ba" chikin sauri innar buba ta tari numfashi ta da chewa "aa innar Bello ku tafi dai karki damu In Sha Allah zamu kula da kanmu bamusun sanadiyar mu ki rasa jin daɗin ki" hmmm larai kenan ai na riga na gama magana babu in da zanje ya ɗauki matar sa suje yaje yaga yanayin wajen idan wajen yayi masa sai ya dawo musan shawarar da zamuyi" ta kai karshen maganar tare da miƙewa ta ɗauki kwaryar ganyen da suka gyara ta bar wajen ta shege kitchen Dawo da kallon sa yaya bello yayi kan innar buba,hannu innar buba ta sa tana shafa kansa alamar kar ya damu yabi abun da innar tashi tace,jiki ba kwari ya mike ya nufi ɗakin sa yana tunanin ta yadda zai yi wanan tafiya ba tare da innar sa ba, anya zai iya barinta a nan kuwa? Chike da zulumi ya kwanta saman gadon chiyawar su Alama innar buba tayiwa hasana da hannu akan ta miƙe ta bi yaya bello dan ta lura gaba ɗaya ya sauya da innar sa tace ba zata bishi birni ba,chikin jin kunya hasana ta miƙe tabi bayan mijin ta. KANO 8am Aryan ya tsaka da barchin sa mai chike da daɗi da mafarkin diyanar sa, a chikin barchi ya jiyo ihun ta har tsakar kansa babu shiri ya waro ash eyes nashi masu chike da barchi sunyi jaa saboda barchin bai ishe sa ba hannun sa ya ɗora gefen sa yana lalubar ta bata awajen chikin sauri ya miƙe zaune, da mamaki yake kallon ta zaune a tsakiyar ɗaki ta wargaza gashin kanta ta harɗe hannayen ta a guiwowin ta ta dunkule waje guda, kawar da kansa gefe yayi ya sauko daga gadon ya nufeta yana zanchen zuchi yau kuma kalar iyashegen da tazo masa da shi kenan Sugunnawa kan yatsun kafar sa a kusa da ita ya sanya hannu yana kokarin chire hannayen ta data murɗe a guiwowin ta yana faɗin "my jidda wai me ya sa kin chika rigima ne? Yanzu me ya zaunar da ke awajen....bai idasa magana ba yaga tayi wani kukan kura ta hankaɗesa har sai da yayi baya ya faɗi, da sauri ya runtse idon sa ya kuma buɗe wa domin ya tabbatar wa kansa ba mafarki yake ba, ɗago kan sa yayi yana kallon yana yin garin tabbas karfe 9 zatayi yanzu,ya kamata a che lokacin karewar karfin maganin da Ahzan ke bata yayi, mamaki ne ya sake kamashi tuna irin turesa da tayi tabbas wanan ba karfin ta bane domin yana da tabbacin ko hannun sa idan ya sakar mata nauyin bazata iya ɗagawa ba, tuna hakan yasa ya miƙe tsaye chikin sauri yana yan waige waige bata a chikin ɗakin da sauri ya nufi kofar fita daga shi sai wando zuwa guiwa da singlet fari tas a jikin sa, bata a palo ficewa yayi waje yana mamaki, jin abun yake tamakar mafarki, tsayuwa yayi a harabar gidan ya rasa wani part zai shiga neman ta,ba zai iya komawa ɗaki ba tare da ita ba dan yadda ya gantan nan bai ga alamar mai lfy ba wani zuchiya nace masa ya nufi part na Ammi wani zuchiyar kuma nace masa ya nufi part na Abba, ya rasa wanne ɗaya zai ɗauka yayi nisa chikin tunanin da yake yaji wani razanannen ihu daga part na Aunty Amarya,chikin zafin nama ya nufi part ɗin Abun da bai taɓa zato ba idon sa yayi tozali da shi turus ya tsaya a bakin kofar palon yana ganin ikon Allah, Aunty Amarya na dafe da goshin ta jini na zuba,ga Omar da diyana na tikar dambe duk karfi da kasancewar Omar namiji amma diyana ta faffasa masa jiki, sai kokarin take ta karisa wajen Aunty Amarya shi kuwa Omar duk chiwon da ta jimasa hakan bai sa ya kyaleta ta karisa wajen ba, sai faɗa suke Omar ya kasa da katar da ita dan jin karfi take kamar doki, mutuwar tsaye Aryan yayi yana kallon abun kamar Tv yana kasa motsawa daga in da yake. Chikin ɗagawa war murya Omar yace da Aunty Amarya "Aunty Amarya ki gudu ɗaki wlh yarinyar nan ba wanda zai iya tare ta, tunkan ta illatamu mu dukka ki gudu" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da gaba ɗaya Family suna iso ban da yan Uk dasu Aunty farida dake gidan mazajen su, "subhanallah subhanallah" abun da Abba ke faɗi kawai chikin sanyin murya Ummi tace "diyana lfy wai meke faruwa ne? Omar na kokarin yin magana diyana tayi kukan kura ta damki wuyar sa ta ɗagashi sama tayi wurgi dashi gefe,a fusace Haidar ya kariso wajen bai yi wata wata ba ya ɗauke ta da mari yana faɗin "ke wani irin kwaya kika sha yau? Ba zato ba tsammani Haidar yaji ta tanki wuyar sa da hannu ɗaya ta ɗagashi sama sai kokarin kwace wuyar nashi yake amma abun ya chi tura zaro ido ya farayi waje alamar ya ji shaƙa, ihu Ummi ta fasa tana faɗin "zata kashe Haidar ku kai masa ɗauki Ammi kam tana tsaye ko motsi ba tayi ba domin kallon ɗaya tayiwa diyana ta fahimci an haɗatane da manya manyan sheɗanun aljanu masu ji da karfi da mugunta kuma duk wan da ya tinkare ta idan bai yi Sa'a ba to zai iya mutuwa, gaba ɗaya su Abba sun ruɗe tashin hankali ya bayyana karara a kan face nasu Chikin zafin nama Aryan ya kariso chikin ɗakin hannu ya sanya yana kokarin chire hannun diyana daga wuyar Haidar, amma ji yayi kamar kwaɗo akasa aka haɗe wuyar da hannun ta akan datse ko motsa hannun nata ya kasa ga Haidar gaba ɗaya ya gama gala baita numfashi sa na gab da ɗauke wa, karasowa wajen su Abba yayi chikin sanyin murya yace "dan Allah bai war Allah ki yi hakuri ki sake sa zai iya mutufa, Abba bai gama rufe baki ba Aryan ya furta "No" da karfi tare da hankaɗe diyana da iya karfin sa suka tafi gaba ɗayan su kasa ji kake dam karar harbin bin diga builet ɗin ya wuche ya fasa bango, gaba ɗaya mutanen dake chikin ɗakin suka chure waje guda ba karamin tsorata Abba yayi ba chike raunaniyar murya yace "Aryan wanna arbin bin diga fa daga ina? Dai dai lokacin Aryan ya mike zaune yana faɗin "bgs yayi harbin" "bgs kuma? Abba ya faɗa da mamaki a kan face nashi "eh Abba shine yayi harbin kuma nasan hakan zata faru tun danaga Haidar ya galabai ta" "amma Aryan Ina chewa Prince baya nan ta ina to yayi harbin?chewar Ummi tayi maganan da mamaki sosai a face nata mikewa tsaye Aryan yayi ya nufi diyana dake kwance a kasa kamar ta mutu yana faɗin "eh Ummi baya nan akoi wani Gun da ake baiwa manyan manyan sojoji da na ura gun ɗin take aiki, gaba ɗaya gidan nan akoi Camera sirri da muka sanya to idan kana son harbin wani daga chikin gidan nan tachikin Cameran da muka sanya zakayi amfani da motsin mutun sai ka sai ta nauran wanchan gun ɗin ka shigar da Cameran dake gidan nan ka sanya motsin wadda kake son harba sai ka sai tashi kawai ka danna Don shikenan, to daman kafin ka harbi mutun idan aka sai tashi da gun ɗi zaki ga alamar wata jan wuta a jikin sa, shi ya sanya dana gani na turesu" chikin faɗa da ɓachin rai Abba ya fara magana " hauka Safras yake ne da zai harbeta wato kashe ta yake son yi baya ganin ba a hayyacin ta take ba ne?" chikin sanyin murya Aryan yace "kayi hakuri Abba bai da zaɓine dolece ta sanya ya sai ta harbin nata ku masa uzuri kunga baya nan ta chikin Camera yake kallon mu kuma da kuke nan ya ku kaji da ku kaga Haidar na gab da mutuwa a gaban ku bare kuma shi" ya karisa maganar lokacin da ya tsugunna kusa da diyana, tsaki Abba yaja kafin yace "wanna ba hujja bane ai rai bai fi rai ba... Abba bai gama rufe baki ba yaga diyana ta tamko wuyar Aryan,tare da mikewa zaune tana zaro ido,chikin zafin nama Aryan y ɓalle hannun ta daga wuyarsa ya haɗe hannayen nata dukka biyu ya rike yana faɗin "sa idon ki chikin nawa" wani kukan kura tayi tare da murɗewa waje ɗaya ta dakarkare ta kaiwa masa bugu da kafar ta wadda ya sanya shi yin baya baya ya faɗi dan daman bai tsugunna da kyau ba akan yatsun kafar sa ya tsugunna, miƙewa tayi, ta nufi Aunty Amarya, a guje Aunty Amarya ta wuce bayan Abba ta buya, chikin zafin nama shima Aryan ya miƙe ya nufeta ta baya ya damko ta yayi yayi ya ɗagata saman amma jin ta yayi kamar dutse ko motsata ya kasa, juyawa tayi tana kokarin kokawa da shi akan ya sake ta kamar daga sama sukaji wata gigitatchiyar tsawa da basu taba jin Voice irin taba "ke Khadijah ki nitsu!!! a razane gabaɗayan su suka juya suka kai kallon su in da sautin tsawar ta fito, ba karamin razana su kayi ba lokacin da suka ga Ammi ce tayi wanna tsawar tana tsaye kamar gunki kusa da ita Abba ya matso kasa kasa yace "Aisha kina lfy kuwa? Ba tayi magana ba kanta na kallon kasa, lokacin guda diyana ta saki Aryan ta duka kasa chikin wata iriyar Voice mara daɗin ji ta fara magana "Kayi hakuri oga ba laifin mu bane" chikin tsawa Ammi tace ta fara magana da muryan maza "ba laifin ka bane laifin wanene menene ya kawoka jikin ta? Ba su Abba ba har shi kanshi Bgs dake kallon su ta Camera ya tsorata ganin mahaifiyar sa na magana da muryan maza, kara matsowa Abba yayi kusa da Ammi ya sanya hannu ya na kokarin zaunar da ita, yanke jiki tayi ta faɗa jikinsa chikin sauri Aryan ya kariso ya dauke ta daga jikin Abba ya shinfiɗe ta saman doguwar kujera umarni Abba yayi wa kowa dake chikin palon akan su zauna ba musu kowa ya samu waje saman sofa ya zauna da kyar Haidar ya iya miƙewa ya zauna saman sofa shiko Omar ko motsi bayayi yana baje a kasa alamar ya suma Ido a rufe Ammi ta fara magana da muryan maza kamar ɗazun "baka bani amsa ba menene ya kawoka jikin ta!? Chikin Voice mai bada amo mara daɗin ji diyana ta fara magana "turomu akayi akan mu haukatata ta dawo ita ba mutun ba kuma ita ba aljana ba" "waye ya turoku ashe akoi wanni daga chikin ku dake chin gashin kansa ashe bakujin maganar mai martaba babana" kuka mai sauti diyana ta fasa chikin kuka take faɗin "izirail kayi hakuri karka sanar da sarki Ni yanzu ma zan fita daga jikin ta amma fa ko na fita kasani ba zata samu lfy ba domin gaba ɗayan ta ogan mu ya riga ya sanyata a chikin kwalba, rayuwar ta na hannun shi ta yuwuma idan na fita a jikin ta ya kashe ta idan na fita zata dai na buge buge da duk wani abu kamar mahaukaciya amma fa bazata samu lfy ba kullun zata kasance chikin chiwo domin oga ya rufe komai na jikin ta har magana ba lallai ta iyayi ba, zaɓi biyu kuke da shi na farko ko dai ku chigaba da bata maganin da kuke bata daga 1 week baya zuwa shekaran jiya domin maganin kamar yana chan zatane gaba ɗaya komai nata zai chanza zaɓi na biyu kuma ko dai ku tinkari oga da kanku domin ya warware aikin shika ɗai zai iya warware Aikin" chikin tsawa Ammi tace "wanene ogan naku? Waye ya turoku? "Ka idar Aiki kasan bamu faɗa amma zan iya faɗa muku in da yake" "ai na yake?" "Garin yola yake" yana kai karshen maganar diyana ta yanke jiki ta faɗi kasa alamar aljanin ya fita chike da bada umarni Ammi ta nuna Aryan da hannu ba tare da ta buɗe ido ba ta chigaba da magana "yanzu Khadijah ta zama nauyinka hakkine a kanka ka nema mata lfy sai ka shirya ya je ka nema mata magani idan kuma zaka iya zama da ita to zaɓi ya rage gareka" chikin sanyin murya Aryan yace "amma ya akayi ka kirata da Khadijah ba diyana ba ko dai har yanzu aljanin na nan ne bai fita ba kuma shine mai suna Khadijah" "ai Khadijah ne sunan ta ba diyana ba, da sunan Khadijah aka yanka mata rago, Khadijah na da bukatar abubuwa da dama daga gareka kayi amfani da matsayin da kake da shi ka nemo mata wasu ɓangarori na rayuwar ta" chikin sauri Aryan yace ban fahimta ba ɓangarori na yaruwar ta kuma kamar me kenan? Shiru sukaji Ammi ba ta sake magana ba sai ma wani attishawa da ta buga mai karfin gaske, shikenan sai barchi mai nauyi ya ɗauke ta "Tirkashi to Aryan ka dai ji aikin da ke gaban ka ko" chewar Abba shiru Aryan ya ɗanyi kafin yace "Abba amma ya akayi sunan yarinyar nan ya sauya? ba tare da sanin kowa ba kuma ya akayi ko ita kanta bata san sunan ta ba? kuma wani ɓangarori yake magana kenan? ina son sanin asalin tushen yaran nan" miƙewa Abba yayi yana faɗin "sai dai ka nemi sanin asalin su ta fannin ma haifiyar su bata mahaifin su ba ta mahaifin su kam su Safras ne tushen su dan idan ba Aisha ba Bappan su bai da wasu yan uwa" shiru Aryan yayi na ɗan mintuna kafin ya miƙe ya saɓi diyana a saman kafatar sa ya fice da ita ya nufi part nashi, umarnin Abba ya bawa su Aunty Amarya akan su wuce ɗakin duba marasa lfy Aryan zai zo ya duba su, ba musu Aunty Amarya da Haidar suka wuce Omar dake sume kuwa Aryan ne bayan ya kai diyana ya dawo ya ɗauke sa, Abba da Ummi suna zaune kusa da Ammi suna jiran ta farfaɗo. Uk fitowa yayi daga ɗakin computers nashi bayan ya gama kallon su Ammi kai tsaye wajen hutawar sa na ɗaki ya nufa yana tafiya yana latsa wayar sa, zaune take a saman ɗaya daga chikin kujerun wajen sanin ba wanda yake zuwa wajen ne ya sanya tayi baje warata dan duk tunanin ta baya nan kuma ba zai dawo yanzu ba sai dare, sanye take chikin wasu shegun riga da wando sun matse ta sosai rigar yana da babban wuya kusan rabin tula tulan boobs nata awaje gashi ko breziya bata sanya ba hips nata kamar zasu fasa wandon ta baza gashin kan nan nata ko ɗan kwali bata sanya ba yau kam bare hijab dan tasan ba wanda zaizo wajen,ba karamin kyau tayi ba kamar yar india,tana riƙe da wayar ta tana buga game, ga wani haɗaɗen cofin glass dake saman table ɗin kusa da ita ta zuba ruwa mai sanyi a chiki idan tayi game ta gaji ta ɗau ruwa ta sha. Jin tayi gaba ɗaya ta tsargu kamar wani yana kallon ta, slowly chikin tsoron abun da zata gani ta ɗago blue eyes nata, karaf idon ta ya sauka chikin nashi yana tsaye wajen ɗan karamin pool dake wajen ya harɗe hannu a kirji ya zuba mata ido, a tsorace ta miƙe jiki na kerma tazo ta raɓa gefen sa zata wuce hannu ya sanya ya damko gashin kanta da karfi ya jawota baya ya dawo da ita ta gaban sa suna fuskantar juna, tsuke fuska tayi dan ba karamin zafi jan gashin ta da yayi ya mata ba calmly da sexy Voice na shi ya fara magana "me ya kawoki nan? Bakin ta har bari yake lips nata sai kakkarwa suke tace "kayi hakuri yaya Prince bazan.... Bata karisa maganar ba ya ɗaura yatsa ɗaya a saman lallausan lips nata yace "shiiiiiii" shiru tayi shima yayi shiru ya zubawa tsoratachiyar face nata ido ita kuwa ganin ba zata iya kallon chikin gwayar idon sa bane ya sanya ta runtse idon ta, Almost 3mins suna tsaye a haka da kyar ta iya buɗe baki lips nata sai kerma yake tace "yaya Prince dan Allah kayi hakuri wlh zafin gashin yake min" kasa kasa yace "open your eyes now" chikin sauri ta waro blue eyes nata a kan face na shi tana jiran taji me zai che da ita "wai me nake miki ne da kike yawan kirana da mugu? Kara zaro idon ta waje tayi tana mamakin yaushe yaji tana zagin sa kuma "ba dake nake magana bane" da sauri tace "kayi hakuri yaya Prince ba zan sake ba" "Nifa ba chewa nayi zaki sake ko baza ki sake ba chewa nayi me nake miki da har kike kirana da mugu kuma kika tsaneni" runtse ido tayi chikin tsoro hukuncin da zai mata idan ta faɗa masa ta fara magana "kana kyamata kace baka sona baka son ganina komai na taɓa baka so,baka kaunar hanya ta haɗa ka da ni ma bare har jikin mu ya haɗu, ban san me na maka ba kamin irin wanan muguwar tsana duk da tsanar da kamin hakan bai hanani in sauke hankin ka dake kai na ba,hakan baya hanani kyautata maka amma komai nayi maka ba dai dai nayi ba....bata kai karshen maganar ba ya jawota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa da murya kamar mai raɗa yace "shikenan abun da ya sanya kike chemin mugu?har kike ikirarin kin tsaneni? Kasa magana tayi dan ji take kamar ba aduniya take ba,chi gaba yayi da magana "ok yanzu mun haɗa jiki kuma bana kyamar ki sai ki dai na kirana da mugu, because kalmar batamin daɗi" nan ma ahiru tayi ta kasa magana,hannu ya sanya ya ɗago habarta ya zubawa face nata ido, idon ta a lumshe dan gaba ɗaya kunyar sa take ji "open your eyes" slowly ta buɗe idon nata a kan face na shi "what is your name? Chikin sanyin murya tace "hiyana"shiru yayi bai sake magana ba sai hannun sa da ya ɗago ya ɗaura saman kanta a hankali ya shiga shafa lallausan bakin gashin kan ta, ya zagayo da ɗayan hannun sa ta bayan ta ya ɗaura saman kugun ta, kwantar da kai hiyana tayi saman kirjin sa ta lafe tana tunanin anya ba aljanin bane wannan ɗayan bangaren zuchiyar tane ya bata amsa da chewa idan ma aljani ne yau dai ba kin kwanta saman kirjin aljani mai kama da mutumin da kika fi so a rayuwar ki ba,tuna haka yasa ta kara lafewa a jikin sa tana shakar daddaɗar kamshin perfume na shi almost 10mins suna tsaye haka, kasa jure tsayuwar hiyana tayi dan ta lura Bgs ko shekara zasuyi a tsaye ba zai damu ba, kokarin zamewa take kasa dan kafofin ta sun gaji jin hakan ya sanya ya sunkucheta da hannu ɗaya ya koma da ita wajen kujerun dake rufar wajen, kwanchiya yayi da ita a saman faffaɗar kirjin sa kwantar da kanta tayi saman kirjin na shi tana ɓoye fuska,chi gaba da shafa lallausan bakin gashin kanta yayi, lokacin guda ya fara fita hayyacin sa dan daman shi mutun ne mai tsananin sha'awa, shi ya sanya dan ya kare kansa daga faɗawa neman matan banza yake allura, ɗayan hannun sa ya ɗaura saman bayan ta yana shafawa a hankali, mutuwar kwance hiyana tayi ita har yanzu ganin abun take tamkar mafarki ne ko kuma aljanine yazo mata a suffar yaya Prince, tayi nisa chikin tunani bata ankara ba sai gani tayi ya juya da ita ta koma saman sofar shi kuma ya mata runfa da faffaɗar kirjin sa, waro blue eyes nata tayi waje ba shiri, tana kallon sa, lokaci guda tsoron sa ya dira mata a rai ganin yadda idon sa suka sauya zuwa jaa sosai chikin tsoro lips nata na kerma tace "yaya Prince in tafi ɗaki? Bai yi magana ba sai ma haɗe fuskar su yayi waje ɗaya a hankali ya kamo lips nata na kasa ya fara kissing, gaba ɗaya duk wani kofa da iska ke shiga a jikin ta ya buɗe domin ansan sakon da yaya Prince ke aika mata duk wani jini dake gudu a jikin ta sai da ya tsaya chan,ya baiwa sakon yaya Prince hanya ya wuce, sosai yake kissing nata tare da shafa gashin kan ta da hannu ɗaya, almost 10mins yana kissing nata kafin ya sake ta tare da miƙewa zaune chikin da sarke war murya yace "jeki kawomin abinci" tun bai kai karshen maganar ba ta miƙe da gudu ta barwajen Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Wanna page ɗin nakine Hauwa'u jidda maman Abba ina godiya da comments naki ina matikar farinciki da jin daɗi Allah ya bar zumunci Book 2 Page 20 _______A gigice hiyana ta farka daga nauyayyar barchin da ya take juyawa tayi tana yan waige waige hannu ta sanya a saman lips nata da ɗan karfi tace "daman duk wanan kiss da yaya Prince yamin ma farki ne,ina ma wanna daɗɗaɗar mafarkin ya zama gaskiya ya Allah ka nunamin ranar da yaya Prince zai min kiss" ɗago ido tayi tana bin ɗakin da kallon chikin sauri ta diro kasa daga saman gadon dan tana tabbacin yanzu yaya Prince ya dawo, lallaɓawa tayi ta leƙa wajen hutawar sa chan ta hangosa zaune ya manna waya a kunne da alama waya yake chikin sauri ta juyo ta dawo chikin ɗakin ta ɗauki hijabin ta ta sanya ta fice waje ta nufi kitchen, dan shirya masa abinci Shi kuwa oga zaune yake yana waya da Aryan "Ykk Aryan? ya jikin su Aunty Amarya? Daga ɗayan bangaren Aryan yace "Suna lfy nakira na sanar da kai ne zan wuce yola yanzu" shiru Bgs ya ɗan yi kafin yace "aa ba yau ba kuma ba gobe ba zanyi bincike a kai kafin na baka izinin zuwa yanzu dai ka chigaba da bata magani da wanchan wawan ke bata,kafin na tattara bayanai" "amma Bgs kasan fa wannan maganin idan yayi yawa zai ja mata wata matsalar ko" "Aryan baka da zaɓi just kayi abun da nache kawai" yana gama faɗin hakan ya katse kiran dai dai lokacin da hiyana ta kariso wajen hannun ta ɗauke da try abinci Saman table ta aji masa abincin ta ɗau plate ta fara serving nashi bayan ta cammala komai ta ajiye masa saman table ɗin ta matso masa da table ɗin gabansa,tsugunnawa tayi a gaban na sa daga ɗan gefe chikin raunanniyar murana tace "yaya Prince dan Allah ka kiramin Ammi inason in tambayeta an gane diyana ne,wayar da yaya Khalid ya sai min card ɗin ciki ya kare" shiru yayi bai yi magana ba sai ma ɗaukan spoon da yayi ya fara chikin abinci sa, shiru shiru bai yi magana ba ita kuma tana tsugunne a gaban sa ko kallon in da take bai yi ba har ya kusa kammala chin abin chin chike da kunan rai ta miƙe da gudu ta bar wajen tana hawaye,ko kallon ta bayyi ba ya chigaba da chin abincin sa Saman katafaren gadon sa ta faɗa tare da sakin wani marayar kuka, tana zanchen zuci wai yaushe ne yaya Prince zai chanza a rayuwar sa mutun kamar ba mutun ba baka taɓa gane me yake so me baya so, yana bala'i son su yaya Fahad amma har yanzu ya kasa gane kamar yadda yake son yan uwan sa kowama haka yake son nashi, wlh ina da tabbacin na fishi kaunar yan uwana sune duniyata sune komai nawa wai ni yaushe ne bakin ciki zai kare a rayuwa ta, ya Allah kamin zaɓi mafi alkhari kamin zaɓin da ya dace da ni, ya Allah ka karemin yar uwata a duk in da take a faɗin duniyar nan, tabbas ina ji a jikina diyana na raye sai dai aduk lokacin da na tuna tana raye nakanji gabana na faɗuwa ya Allah kasa ba chikin wata musibar ta faɗa ba, Sai da tayi kukan ta mai isarta sannan ta miƙe ta nufi toilet ta wanke fuskar ta tayi wanka ta fito ta sake shiryawa chikin wata shegiyar doguwar riga mai bala'i kyau rigar ta kamata sosai rigar bata da hannu launin pink color an mata kwalliya da wasu duwatsu farare masu kwalli daga guiwar rigar har zuwa kasa an tsaga ta ta gaba gaban mirrow taje ta tsaya tana kallon kanta tsaki taja ganin yadda ta zama kamar wata karuwa ji take kamar taje ta damko Zahra ta mata shegen duka hannun ta na kerma ta ɗauki wani perfume dake wajen ta ɗan sanya a jikin ta kaɗan wai dan karya ji kamshin ya gane, drawer wajen mirrow ta buɗe tana yar dube dube hannun ta sai kerma yake alamar tsoro, wani kyakkyawar hoto ta chikaro da shi awajen jikin ta har bari yake wajen saurin ɗauko hoton sai tagama ashe hotunan biyu ne ba ɗaya ba, tasha ruwan mamaki lokacin da idon ta ya sauka kan face ɗin matar dake chikin hoton matar kamannin su ɗaya da hiyanar kamar an tsaga kara matar na tsaye a kasar wata katuwar bishiyar kuka tana riƙe da kwaryar nono, jikin ta sanye da kayan fulani riga zuwa chibiya da sani an mata manya manyan kitso guda biyu wadda gashin nata ya zubo har kan chibiya bakin kirin sai sheki yake kwata kwata matar bazata wuche 17 years ba, sosai hiyana ta kurawa matar ido tana son sanin wacece wanan mai mugun kama da ita haka,shiru tayi tana tunani to ko dai Ammi ce lokachin da take yanmata dan tasan idan ba Ammi ba ba wacce yaya Prince zai ajiye hoton ta awajen sa ganin tunani da take ba zata samu amsa ba yasanya ta ajiye hoton ta ɗauko ɗayan, ba karamin mamaki ta shigaba lokacin da idon ta ya sauka kan ɗayar hoton, gaba ɗaya Family su Ammi ne awajen tabbas hiyana ta san wasu daga chiki musamman Innar ta dake tsaye kusa da Ammi a lokacin kurawa tsohon da ke tsakiyar su ido tayi tana kallon sa yana ɗauke da yar yarinyar da baza ta wuchi shekara 2 ba murnushi hiyana tayi lokacin da ta gano chewa itace kan kafar tsohon nan domin tana da hoton ta tana karama dawo da kallon ta tayi kan tsohon ta zuba masa ido, na ɗan lokacin kafin ta fara bin su ɗaya bayan ɗaya da kallo, bata san lokacin da hawaye ya fara bin kuncin taba lokacin da idon ta ya sauka kan fuskar bappa dake tsaye yana ta murmushi, kallon sa take kamar ta kira shi ya amsa jin motsi takun Bgs ne ya sanya tayi sauri mayar da hoton ta goge hawayen ta chikin sauri ta juya zata barwajen dai dai lokacin shi kuma ya shigo kallo ɗaya ya mata ya kawar da kai gefe,ya wuche chikin ɗakin da sauri itama ta wuce ta ɗauki hijabin ta, ba tare da ta ɗaure gashin taba ta sanya hijabin ta wuche ta nufi wajen hutawar dan ta kwashe kayan abincin da yaci Bayan ta kwashe kayan abincin ta mayar kitchen ne ta dawo ta gyara wajen tana gamawa ta dawo chikin betroom ɗin tana kokarin wuchewa palo sexy Voice nashi ya daki dodan kunnen ta "come here" chikin sauri ta juyo ta nufoshi yana kwanche saman gado, tana kokarin tsugunnawa a kasa yayi saurin nuna mata gefen sa da hannu ba tare da yayi magana ba, in da ya nuna mata ta zauna miƙewa yayi zaune shima suna fuskantar juna Chikin sanyin murya ya fara magana "already an gane yar uwar ki tana gida" ai hiyana bata san lokacin da ta miƙe ta rungume sa tana dariya ba tana faɗin "wayyo Allah na Alhamdulila Alhamdulila" shiru yayi abun ma mamaki ya bashi sai da tayi dariyar ta mai isar ta sanna ta ɗago kai kallon face nashi ba karamin tsoratata yayi ba bashiri ta sake sa ta koma ta zauna a gefe ta nitsu ta manta ɗazun fa mafarki take yanzu kuma gaskiya ne, kara ɗaure fuska yayi sosai chikin izza ya fara magana "idan kika sake min irin haukar nan sai na ɓallaki ki nitsu kiji abun da zan che miki first menene sunan ki? Nitsu ta karayi chikin sanyin murya tace "hiyana"ɗan sakin fuskar sa yayi kaɗan kafin yace "what about your sisters Name" "diyana itace mai bina sai lamrat mai bi mata sai amrat auta" shiru yayi ɗan yi kafin yace "What about Your mother? Narai marai tayi da ido tana kokarin kuka,hannu ya ɗaga mata alamar kar ta kuskura ta fara masa kuka a nan ba tare da yayi magana "wacece maman ki yar ina ce? kuma aina take yanzu?chikin dakiyar zuchiya ta fara magana "ta rasu tun ina yarinya amma bayan rasuwar ta da jimawa bappa ya bamu lbr ta kuma yace zai ajiye mana wani sako ko bayan ranshi idan muka girma mu binciki ɗakin sa zamu samu sakon akan innar mu sakon yake tafiya" "Ok mahaifiyar ta ku yar ina ce? "Bappan mu yace mana ita yar sudan ce" shiru yayi kafin yace zaki iya tuna a sudan a wani gari? Girgiza masa kai tayi kafin tace "aa bai faɗa mana awani waje bane mu dai yace mana ita yar sudan ce" "tana da yan uwa a nan Nigeria ne?shiru hiyana ta ɗan yi kamar mai tunani chan kuma ta girgiza kai tana faɗin "aa bata da kowa" shiru yayi bai sake magana ba sai chiro wayar sa da yayi ya fara kiran Aryan video call, bugu ɗaya Aryan ya ɗaga Wani Cool murmushi Aryan ya saki lokacin da idon sa yayi masa tozali da hiyana zaune gefen Bgs yana son ya yi magana akan hakan amma yasan halin Bgs yanzu yana magana zai iya korin ta awajen "Aryan ina yarinyar nan take? Chewar Bgs da gangan Aryan yace "wace yarinya kuma" yana magana ya guntse dariya so yake ya ɗan kure Bgs,dogon tsaki Bgs yaja tare da wurga ma sa harara ta chikin wayar "zaka bata wayane ko ko" harara wasa shima Aryan ya wurga masa kafin yace "2dys ba muyi bane shi ya sanya yau nake maka tsiyar" ya kai karshen maganar tare da komawa kusa da diyana dake kwance saman gado tana barchin wahala,mikawa hiyana wayar Bgs yayi hannun ta har kerma yake ta ansa tamkar diyana na jin ta haka tafara surutai "diyana ina kika shiga kinsan tashin hankali da na shiga bayan tafiyar ki kuwa? dan Allah ki tashi daga barchin nan ko zan samu naji daɗi a rayuwata alhadulillah Allah mai kyauta mai kari ko iya ganin ki kawai danayi ya kawarmin da duk wani tashin hankali da damuwa dana ke chiki, dan Allah diyana ki tashi kimin magana kinji buɗɗon bappa kin tuna sunan ko" tana magana tana kuka hawaye sharɓa sharɓa, shi kanshi Aryan kawar da fuskar sa yayi daga gaban Cameran dan idon sa sun cika da kwalla lokacin guda Bgs yaji mugun tausayin yaran ya kama shi ashe ba shi kaɗai yake son yan uwan sa kaman ran saba Allah sarki marayun Allah first time a rayuwar sa da yaji zai iya tsayawa mace zai iya share mata hawaye. Slowly ya kai hannun sa saman face nata abun da bai taɓayi ba a rayuwar sa, chikin nitsuwa ya fara share mata hawaye yana sharewa wasu na zubowa, kamar pampo, shiru yayi yana tunanin ta yaya ake rarrashin mutun ya daina kuka ita kuwa sai surutai take tana hawaye bata ma san Bgs na goge mata hawaye ba idon ta na kan diyana dake kwance ko motsi ba tayi "dan Allah yaya Aryan ka tashe ta ka tashe ta tayi mun magana ko zanji daɗi wlh ji nake kamar in ganni gani gata wayyo Allah" ba karamin tausayin su Aryan ya jiba chike da zullumin abun da zai biyo baya idan ya tashi diyana ya sanya hannu yana ɗan shafa fuskarta yana faɗin "my jidda my jidda" zubur diyana ta mike zaune tana yan waige waige,da karfi hiyana tace "diyana diyana kimin magana kinji? sai lokacin diyana ta kai kallon ta kan wayar da ke hannun Aryan, zubawa hiyana ido tayi tana kallon ta kamar bata taɓa ganin taɓa ita kuwa hiyana sai kuka take tana faɗin "diyana kiyi magana ki faɗamin kina lfy ki chemin in da kikaje ba a chutar da ke ba dan Allah diyana kiyi magana" chikin sanyin murya diyana tace "kamar na san ki kamar sunan ki hiyana ko? a razane Aryan ya ɗago yana kallon ta domin bai taɓa tunanin diyana zata gane hiyana na ba, dafe kai diyana tayi da hannu bibbiyu tana jujjuya kanta da ɗan karfi karfi, chikin sauri Aryan ya rikota yana faɗin "my jidda menene? Shiru diyana batayi magana ba sai juyi take tana kankame da gashin kanta da karfi tana kokarin ta tunano wasu abubuwan, kawar da kai Bgs yayi daga kallon su ya juya gefe chak hiyana ta da katar da kukan da take chikin zafin nama kamar zata chafko diyana ta chikin wayar tace "diyana lfy me kuma ya sameki ko dai baki da lfy ne? Diyana kiyi magana mana" kokari diyana take ta tunano wasu abubuwa na rayuwar ta, tabbas ta tuna wacece hiyana sannan tana jin kamar bayan hiyana akoi wasu da ya dace ta sani, wani marayan kuka hiyana ta kuma saki wadda ya sanya Bgs juyowa yana kallon ta tsabar kukan da ta sha har Voice nata ya dai na fitar da sauti sosai, da sauri ya ansa wayar sa daga hannun ta ya katse kiran ya ajiye wayar a gefen sa dan kukan da hiyana take yayi yawa Ganin yaya Prince ya anshe wayar sa ne ya sanya ta tattaro sauran sautin Voice nata ta fasa kuka mai sauti ta fika kanta saman guiwowinta tana faɗin "wayyo diyana ni che yau baki gane ba? to meya same ki? me aka miki? waya sa kika manta da ni? shiru yayi yana kallon ta, yana son ya sanya ta tayi shiru amma kwata kwata bai san ma ta yadda ake rarrashin mutun ba wani ɓangare na zuchiyar sa na faɗa masa ya rungumota yace tayi shiru zatayi haka ko akayi chikin sauri da zafin nama ya jawota jikin sa, ya rungume ta sosai da sexy Voice na shi kasa kasa a sai tin kunnen ta yace "kiyi shiru ya isa kukan" ko jin sa hiyana ba tayi ba sai ma kara sautin kukan nata da tayi dan ji take tamkar zuchiyar ta zai fashe ya fito waje, idan ta tuna ba ta san menene ke damun diyana ba sai ta sake kara sautin kukan nata, Bgs ya rasa yadda zai yi da ita shi gashi bai san fita ya barta a hankalin da take chikin nan dan ba karamin tausayi suka bashi ba gashi bai iya rarrashin mutun ba, iya tsawa da umarni kawai ya iya bawa mutane karo na farko a rayuwar sa da ya sanya ƙwaƙwalwa sa tuna ta yadda ake rarrashin mutun, almost 10 mins suna zaune haka sai kuka hiyana ke karawa taki yin shiru ko me ya tuna sai yayi saurin ɗago habar ta chikin zafin nama ya haɗe bakin su waje guda, lokaci guda hiyana tayi tsit ta daina kukan waro idon ta ta sukayi jaa suka kunbura saboda kuka tayi waje tana kallon sa yayin da shima ita yake kallo tunani ta shigayi an ya yanzu ma ba mafarki bane kuwa anya da gaskene, tayi nisa chikin tunanin da take sai jin tayi ya sanya ɗayan hannun sa ya rufe mata ido tare da zame bakin sa daga nata kasa kasa yace "kiyi barchi" yana kai karshen maganar ya kwanta da ita a kirjin sa, ita dai hiyana har yanzu ganin abun take tamkar mafarki ne irin na ɗazun,shiru ɗakin yayi almost 30mins suna kwanche haka ɗago kai Bgs yayi yana kallon face nata idon ta a lumshe tayi barchi, ajiyar zuchiya ya sauƙe chikin dabara ya juyar da ita yanason ya kwantar da ita amma me sai jin yayi ta kankame sa sosai da hannayen ta dukka biyu, guntun tsaki ya ɗan ja tare da komawa ya kwanta da ita a haka tana jikin sa har barchi yayi awon gaba da shi Chikin barchi yaji zafi ya damesa da kyar ya iya buɗe idon sa, lokaci hiyana ta ɗan sake sa, a hankali ya kwantar da ita a gefen sa ya ɗauki AC remote ya kunna yana kokarin lumshe ido, idan sa ya sauka saman face nata dake ta faman zufa saboda hijabin dake jikin ta,tsaki yaja tare da mirginawa ya matso kusa da ita ya sanya hannu ya ɗan ɗagota kaɗan ya chire mata hijabin gaba ɗaya tula tulan breast nata a wajen sakamon mutsu mutsun da ta rinkayi a jikin sa ɗazun daman rigan ba ta da hannu shiyasa rigar ta gangaro ta koma chikin ta, zubawa breast nata ido yayi yana kallon na yan mintoci kafin ya mai da kallon sa kan face nata tasha kuka ta koshi hawaye a bushe a kumatun ta, komawa yayi ya kwanta tare da sauke ajiyar zuchiya, ya lumshe ido ya chi gaba da barchin sa KANO NIGERIA rungume diyana Aryan yayi sosai a jikin sa yana faɗin "my jidda me ya faru ne? shiru diyana batayi magana ba hannun sa ya sanya ya chire mata hannun da ta kama kanta da shi ya ɗauke ta chak ya wuche da ita toilet tsai data yayi a tsakiyar toilet ɗin ya kunna ruwan zafi sai data ruwan ta kusa tsakiyar baff ɗin wankan sai ya kashe ya kunna na sanyi sai da ruwan ya surku dai dai wanka, sannan ya juyo ya kalle ta tana tsaye tayi shiru kamar mai tunani a hankali ya kira sunan ta "my jidda" ɗago ido tayi tana kallon sa,alama ya mata da hannu akan tazo,ba musu taje riƙe ta yayi da kansa ya chire mata kaya jikin ta tana tsaye bata hana shi ba ɗaukan ta yayi a tare suka faɗa chikin baff ɗin shiru tayi sai kallon sa take kamar mai son tuna wani abun bai bi ta kan ta ba ya mata wanka ya fito ya ɗaura towel sanan ya fito da ita ya ɗaura mata towel ya ɗauke ta chak suka koma chikin ɗakin duk in da yayi binsa take da ido, kwata kwata baya son kallon ta a yadda taken nan dan zata iya jefashi chikin wani hali zama saman gadon yayi ya zaunar da ita, ya shiga dressing room nashi chikin yan mintuna ya fito sanye chikin jallabiya fara hannun sa na ruke da wata farar jallabiyar, wajen ta ya dawo tana zaune kamar yadda ya barta zura mata jallabiyar yayi tare da zama kusa da ita hannun ta ya riko yana kallon cikin idon ta a nitse ya fara magana "my jidda kiyi magana mana why kika zauna shiru" shiru tayi bata yi magana ba sai kallon sa da take "in kawo miki coffee? Jin sunan coffee ya sanya taja dogon numfashi ta rumtse idon ta da karfi ta furta "yaya Aryan" chikin sauri Aryan ya miƙe yana kallon ta itama miƙewa tayi tsaye tana kallon sa saisai ta Voice nata tayi tace "yaya Aryan ko? Da sauri yace mata "eh my jidda kina nufin kin tuna dani kenan? Shiru tayi bata sake magana ba, shima shiru yayi yana tunani wato a hankali hankali zata dawo dai dai kenan? in dai hakane no need mu bata wani kwaya ko wani abun ai, rungumota yayi a jikin sa a kunne ta ya fara bata lbr abubuwan da suka wuce dan ya lura idan tana kallo ko tana jin abubun da suka wuce tana iya gane wasu abubuwan daukan ta yayi chak suka koma saman gado ya zauna ya ɗaura ta a jikin sa ya chi gaba da bata lbr kwanciya tayi saman kirjin sa tayi shiru tana sauraron sa. To masu karatu mukoma Uk muga tom and Jerry chan me suke ai katawa Chikin barci gaba ɗayan su sukaji a takure suke basa numfashi sosai kusan a tare suka waro idon su a kan fuskar juna,chikin razana hiyana ta yunkura tana kokarin miƙewa amma ina gaba ɗayanta tana tsakiyar faffaɗar kirjin sa ya baybaye ta ta ko ina ba halin ta tashi,jikin sa a mace saboda barci ko motsin kirki ya kasa calmly ya fara magana "me ya kawo ki jikina" yayi magana dai dai lokacin da green eyes nashi ya sauka saman tula tulan breast ɗin ta dake saitin kirjin sa,kara wato idon sa waje yayi yana kallon su,chikin sauri ta sauke idon ta tana bin in da yake kallo da kallo,ganin breast nata a wajen rigan ya gangara ya koma saman chikin tane ya sanya ta kara rungumesa da kyau ta shige chikin kirjin sa tana ɓoye fuska, wani yarrr yaji a jikin sa lokacin da abubuwan nata suka fara sokin sa a kirjin sa, lokacin guda ya shiga chikin wani yanayi hannu ya sanya da karfi yana kokarin turera kara shigewa jikin sa tayi sosai ta riƙesa chikin tsawa yace "sake ni!" Ba shiri ta sake sa tare da sakin kuka kasa kasa, kokarin jan rigar ta take ya hauro sama amma rigar yaki saboda tana kwanche ne ta danne rigar, da sauri ta miƙe ta nufi toilet, dogon tsaki yaja tare da miƙewa shima ya shiga toilet ɗin ta na tsaye ta chire rigar jikin ta daga ita sai pant ta chikin mirrow ta ga shigowar sa ihu ta fasa ta juya ta nufi kofar fita da gudu tsawa ya daka mata "ina zaki je a haka" chak ta tsaya ba tare da ta juyo ba jikin ta sai ɓari yake, ko kallon in da take bai sake yi ba ya wuce ya ɗauro alwalal sallar la asar ya zo ya raɓa gefen ta ya wuce ya fita daga toilet ɗin tana tsaye ta kasa motsawa har sai da ya fice sanan ya koma ta chigaba da abun da take gaba ɗaya kunya ya ishe ta yaya Prince ya gama kalle ta. Washe gari 11:30am Tana zaune a palo tana latse latse a wayar ta, sanye take chiki farin wandon jeans da top pink color, ba karamin kyau kayan suka mata ba kasan chewar tasan dukka su yaya Prince basa nan suna wajen aiki ya sanya tayi zaman ta a palon babu hijabi,ta ɗaure gashin kanta da ribon ta zuba jelar har tsakiyan bayan ta ɗan karamin bakin nan nata kamar an sanya pink jan baki tayi kyau sosai kamar ita tayi kanta, tayi nisa chikin game da take bugawa ba zato ba tsammani taji shigowar mutane palon chikin sauri ta ɗago kai tana binsu da kallon yaya Prince ne da wasu turawa su biyu suna sanye chikin wandon sojoji da t-shirt na su kallon ɗaya zaka musu ka gane manyan generals na sojoji ne, kasa miƙewa tayi dan kunyar kayan jikin ta take saman sofa suka zauna yaya Prince ya chiro waya ya kira jourfree akan ya yawo musu abun sha, chikin sauri ɗayan baturen ya fara magana chikin harshen turanci "aa Bgs kabari wanan sister nan ta ka ta kawomin dan ni saboda ita nazo gidan nan tun ranar dana kuka sauka a Airport ido na ya sauka akan kyakkyawar face nata naji duk duniya idan ban same ta ba zan iya mutuwa shiyasa na takura maka akan muzo gidan nan tun da ko mun tambaye ka awajen aiki baka bamu amsa shi ya sanya nazo da kai na na ganta baki da baki na furta mata abun da ke rai na" da sauri ɗayan ya miƙe yana faɗin kai dest karya kake na rigaka ni barima ka gani" ya kai karshen maganar tare da nufar in da hiyana ke zaune ita dai tayi mutuwar zaune tana kallo ikon Allah, kusa da ita yaje ya zauna yana faɗin "hii baby" shiru ta yi bata amsa ba sai ma takure jikin ta da tayi tana kallon gefe, hannu ya kai yana kokarin kamo face nata ya juyo da ita bai kai ga taɓa fuskar nata ba yaji an yiwa hannun sa wani wawan damka da sauri ya juyo, zaro ido yayi waje ganin yadda face ɗin Bgs ta sauya lokacin guda idon sa ya sauya yayi jaa Da karfi Bgs ya murɗe hannun ya mai da ta baya ji kake kas kas kashin ya karye ihun azaba baturen sojan ya saki, da gudu ɗayan ya miƙe ya bar palon dan ya san halin Bgs, bugun mutuwa Bgs yayi wa baturen har sai da ya suma, a guje hiyana ta bar palo ta shige betroom jikin ta sai rawa yake,tsoro ya hana ta hawa gadon tsayuwa tayi a tsakiyar ɗakin, tana tunanin irin hukuncin da zai mata Bayan ya gama sumar da baturen ne ya chiro wayar sa ya kira jibga jibgan sojojin dake tsaron gidan su kazo suka ɗauki sumammen baturen sukayi waje da shi,chikin zafin nama ya juya ya nufi betroom ɗin tana jin shigowar sa ta kwasa a guje ta nufi wajen hutawar sa, taku biyu yayi ya damko kugun ta ta baya chikin tsawa yace "me ya kai ki palo da har kika zauna a chan!!? Runtse ido tayi ta kasa magana dan ji tayi gaba ɗaya hanyar maganar ta ya toshe harshen ta ba zai iya motsawa ba, jiran saukan duka kawai take tsawa ya sake daka mata tare da juyo da ita suna fuskantar juna "ba da ke nake magana bane!!! Ɓari kawai lips nata keyi hakoranta sai karaf karaf suke suna haɗe wa da juna, ganin tsoratachiyar face nata ya sanya ya ɗan ji zafin zuchiyar sa ta ragu, dan ya lura ta gama tsorata ko magana ba zata iya ba calmly yace "Open your eyes" kamar jira take ya sake magana ta saki wani kuka mai ban tausayi da ratsa zuchiyar mai sauraro, chije lips na shi na kasa yayi da karfi yana ɗan shafa kan sa da hannu ɗaya kasa kasa yace "kukan me kuma ki ke? Sai lokacin ta samu damar buɗe baki ta fara magana "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ba zan sake ba idan ba ka so ko palon ma ba zan sake zuwa ba dan Allah kar ka bugeni" Kara chije lips na shi yayi da karfi ya jawota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa ya rungume ta da hannu ɗaya ɗayan hannun nasa kuma ya chusa chikin gashin kanta yana shafawa da Cool Voice yace "it's ok" shiru tayi ta kara lafewa a jikin sa kasa kasa yayi magana ɗago kai tayi dan bata ji me yace ba "yaya Prince banji me kace ba" shiru yayi yana kallon face nata sake mai mai ta maganar nata tayi nan ma shiru yayi bai yi magana ba slowly ya fatso da face nashi dai dai nata sunkuyar da kanta kasa tayi dan kunyar sa take ji,kwantar da kansa yayi saman wuyar ta yana shakan kamshin man tashin ta "wayace kimin amfashi da man gashi? Saxy Voice nashi ya daki dodon kunnen ta "kayi hakuri ni bani da shine kuma gashi na ya fara hardewa" shiru yayi bai sake magana ba chigaba yayi da yawo da face nashi samar wuyar ta kamar mai neman wani abun sosai yake shafa lallausan bakin gashin kanta da ɗayan hannun sa,ba karamin daɗin taɓawa lallausan fatar wuyar ta ya masa ba Kokarin faɗuwa hiyana take dan gaba ɗaya ya kashe mata jiki kafofin ta ba zasu iya ɗaukan taɓa amma haka ta daure ta chigaba da tsayuwa dan tana tsoron yi masa magana, Almost 15mins suna tsaye sai shafa gashin kanta yake ya dawo da face na shi saman kanta yana shaƙar kamshin da kyau Gangaro da kansa yayi kusa da kunnen ta yace "kije ki kawomin wayar ki" ya karisa maganar tare da sakin ta,da gudu ta wuce ta bar wajen ta koma palo Masu karatu sai mun haɗe gobe idan mai dukka ya kaimu Nagode sosai da comments na ku kuma ina matikar jin daɗin comments ɗin Allah ya saka da alkhari 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Wanna page ɗin nakine Aisha baita jidda My mum ina godiya da comments naki ina matikar farinciki da jin daɗi Allah ya bar zumunci ya barmin ke Book 2 Page 21 ____da sauri hiyana ta koma palo ta ɗauko wayar ta lokacin da ta dawo ɗakin zaune a bakin gado ta same sa gaba ɗayan kunyar sa take ji yanzu gaban shi tazo ta tsugunna tare da miƙa masa watar tana faɗin "yaya Prince gata" batare da ya kalleta ba yace "sim ɗin zaki chire ki bani" zaro ido waje tayi sai yanzu ta fahimci me yake son yi wato bayaso tayi waya dasu diyana ko,shiru tayi ta kasa ko da motsi dan gaskiya tun da diyana ta dawo bazata iya kwana ɗaya basuyi waya ba,ita yanzu ya zatayi, ganin tayi shiru bata chire sim ɗin bane ya sanya ya ɗago kai ya kalle ta yayi niyar yi mata tsawa amma sai ya fasa saboda tausayin ta dayaji musamman daya ga face nata yadda ya sauya lokacin guda kasa kasa da sanyin murya yace "chiro sim ɗin ki bani idan kina son magana da su sai ki kirasu ta wayata"sunkuyar da kanta tayi kasa kafin tace "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ka barmin kaga kai wani lokaci baka dawowa da wuri kuma kullun da rana muna waya da Aunty farida da Ammi" kawar da kansa yayi daga kallon ta ya ɗaure fuska sosai ya fara magana "ba dan su Aunty farida zan ansa sim naki ba nasan ko nace karki kira yar uwar ki sai kin kirata kuma idan kikayi haka ba ke kaɗai ba kuna gefa Aryan chikin tashin hankali da damuwa sister ki bata da lfy idan taji Voice naki tana kara birkichewa Aryan kema nan ki zauna kiyi ta kuka mara amfani addu'a zaki mata dan haka bani sim ɗin,duk lokacin da kike son magana da su Aunty farida ki furta afili kina son yin magana da su duk in da nake zan jiki ko nayi ni sa zan sanya a haɗaki da su" jikin ta har bari yake wajen chire sim ɗin kamar zatayi kuka haka ta chiro ta miƙa masa chikin sanyi murya tace "to yaya Prince ina son ganin Aunty farida da Ammi wlh ina kewar fuskar su" shiru ya ɗan yi kafin ya mata nuni da hannun sa akan ta zaun na gefen sa a saman gadon ba tare da yayi magana ba,chikin sauri ta koma saman gadon ta zauna kusa da shi remote ya ɗauko daga bedside drawer ya kunna makekiyar Tv dake chikin ɗaki tana sai tin gadon sa, Cameras da ban da ban ne a jikin Tv tafiya yake kai tsaye ya shiga Cameran gida zai wuce idon sa ya sauka kan wata tsohuwar Camera na ɗakin da Ahmad ya kwanta rashin lfy bai san ma ta ya akayi ta shiga Cameran ba, tsaki yaja yana kokarin fita dai dai idon sa ya sauka lokacin da hiyana ta fara yiwa Ahmad addu'a da tsawar da taji da duk wani abu da ya faru a ɗakin, dakatawa yayi ya fasa fita ya chigaba da kallon ita kan ta hiyana waro ido waje tayi ta chigaba da kallo dan ita kwata kwata tama manta da yaya Ahmad ya taɓayin wani chiwo a rayuwar sa tun daga farko har karshen yanar da Ahmad ya warke sai da suka kalla a tare nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke lokacin da suka kammala kallo satar kallon ta yayi ta kasar ido yayin da itama take satar kallon sa tana jiran taji me zai che, shiru yayi yana tunani idan dai hakane zuchiyar yarinyar nan take bai kamata naki ansar ta a matsayin sister na ba,tabbas ko dan taimakon ɗan uwana da tayi ya kamata itama na fara tausayin ta na ɗauke ta kamar Zahra Auta, da wanna tunani ya fita Cameran ɗakin Ahmad ya shiga na gidan Aunty farida tare da ɗaukar wayar sa ya kira layin Aunty farida lokacin da kiran Bgs ya shigo wayar Aunty farida tana bedroom, nata Camera kuma a iya palo Bgs ya sanya shiya sa ya kirata domin ta fito palo, zubur Aunty farida ta miƙe tsaye lokacin da ta ga sunan mai kiran ta dogon numfashi ta ja tare da sauke ajiyar a fili tace "yau kuma an tuna da ni kenan yau kuma ko meya sanya Prince ya kirani ko dai ya hakura ya sauko ya chireni a blacklist ɗin ne,jiki na rawa ta ɗauki kiran tare da manna wayar a kunne tana faɗin "hello" ba tare daya amsa ba yace "ki fito palo" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, chikin zafin nama ta nufi palo jikin ta har bari yake ita duk tunanin ta yazo gidan tane dan bata taɓa tunanin akoi Camera a gidan na ta ba pitowa palo tayi amma bataga kowa ba zama tayi saman sofa tana jiran taji me zai faru kuma gaba, massage ne ya shigo wayar ta tana dubawa ta ga Bgs ne ya turo mata, "kunna cameran system naki" abun da aka rubuta a sakon massage ɗin kenan tunani ta shigayi anya Safras lafiyan sa kuwa anya bai sha wani abun ba kuwa? Mutun ne kamar wani aljani bai da aiki sai bawa mutane umarni kamar shi ya haifesu to idan nace ba zan kunna cameran bafa dan iskanci tun yaushe bamuyi waya da shi ba amma ko ya tambayi ya nake, wani tunanin ne ya sake faɗo mata to idan abu mai mahimmanci zai nuna mata fa ai gara ta kunna cameran dan tasan shi dai Safras baya chewa ayi abu haka kawai sai da dalili, tuna hakan yasa ta miƙe chikin sauri ta karisa wajen table ɗin tsakiyar palon ta ɗauko system ɗin duk abun da take Bgs da hiyana suna kallon ta tana kunna system ɗin ta shiga Camera tana shiga Bgs yayi connecting nasu, Aunty farida bata san lokacin da ta miƙe tsaye ba ganin Bgs da hiyana zaune waje guda saman gado ɗaya kawar da kai gefe Bgs yayi yana faɗin "ya Junior? Ba karamin haushi Aunty farida taji ba wato ma ba zai gaishe ta ba sai ya wani kawar da kai yama faɗin ya Junior wai shin yaushe Safras zai chan za ne shikan a rayuwar sa, hiyana ce ta katse ta da chewa "Aunty farida ina wuni dawo da kallon ta Aunty farida tayi kan hiyana lokacin guda ta saki wani Cool murmushi tana son suyi gulma da hiyana amma ba hali tana so ta tambayeta ya akayi suke tare waje ɗaya da Bgs bayan ada tasan ko fuskar hiyana bai san gani amma duk ba daman yin haka dan yana zaune ya chiro wayar sa yana latsawa duk da hankali sa na kan wayar sa yana jin duk abun da suke sosai hiyana da Aunty farida ke zuba hira suna dariya kamar wasu kawaye kwata kwata hiyana ta manta ma Bgs na jinsu ta saki jiki sai zuba hira suke sai da ya gaji sun chika masa kunne dan shi ba mai son surutu bane chikin sauri ya ɗauki remote yayi disconnecting da Aunty farida ko sallama bai bari sun yi ba wajen Ammi ya shiga ya ha ɗasu da Tv palon ta dan a iya palo kawai yake sanyawa matan Camera kannan sa maza ne yake samu su har bedroom na su Ammi na zaune a palo tana shan fura ga Tv a kunne tana kallon News, kamar daga sama taga kallon ya ɗauke sai ganin hiyana da Bgs tayi zaune a bakin gado,tasha ruwan mamaki amma sai ta ɓoye mamakin nata chikin farinchiki kamar bakin ta ba zai rufu ba tace "my hiyana a ɗo jam (my hiyana kina lfy)? "Lfy lau Ammi ina wuni? Ammi dai tama kasa yin wani dogon magana gaba ɗaya farinciki da murna ganin hiyana ya sanya harshen ta yayi nauyi "Ammi ya su yaya Haidar? Hiyana ta sake jefo mata tambaya Sai lokacin Ammi ta samu damar chewa "my hiyana yaya jiffina oɗo wanna ma ko haɗi ko? to owala wanna ma dai dai a yacha am (my hiyana yayan ki ya sauko yana miki abun da ya dace ko idan fa baya miki ko yana miki wani abun da baki so to ki sanar da ni karki ɓoyemin kin ji) Ammi tayi magana chikin harshen fullanci ne dan bata son Bgs yaji me suke faɗe satar kallon sa hiyana tayi ta kasan ido dan ita dai tasan Bgs na jin fullaci ta taɓa jin sa yana magana da harshen fullanci a waya ko kallon in da suke bai yi ba latsa waya kawai yake kai kace kwata kwata baya jin me suke faɗe, jiki a mace hiyana tace chikin harshen fullanci "babu abun da yake min Ammi sai kyautatawa" sosai suka sha hira Ammi sai kawo mata zanchen Bgs take da fullanci hiyana na kakkauchewa dan karya mata hukunci Daya ji hiran Ammi fa ba mai karewa bane sai ya kashe Tv nasu gaba ɗaya yana jan tsaki su mata basu da wata matsala a rayuwar su idan sun haɗu dai sai suyi ta magana ba hutawa, chikin sanɗa hiyana ta miƙe tana son ta zame ta gudu dan tasan duk abun da Ammi ta faɗa yaji kuma yanzu zai iya mata wani abun akan hakan duk abun da take yana kallon ta ta wutsiyar ido sai da ya barta ta kai bakin kofar fita chikin harshen fullanci yace "waru haɗo (zonan)" turus ta tsaya zuchiyar ta na dukan uku uku dan daman tasan yaji kuma tun da yaji ba zai kyaleta ba mutun kamar wani aljani ko waye ya koya masa fullanci ohon masa ko aina ya koya oho gashi fullanci nasa ma har yafi nasu hiyana fita, jiki a mace ta koma ta tsugunna a kasa tana faɗin "damin ɗo (gani nan) kamar bai san da zaman ta awajen ba yayi shiru ya chigaba da latse latsen wayar sa tun hiyana na sa ran zai yi magana har ta chire rai kwatsam sai taji sexy Voice nashi ya daki dodon kunnen chikin harshen fullanci "or daman kin che wa Ammi ina miki wani abun kenan ko? To me nake miki faɗa min naji" girgiza kai ta farayi tana faɗin "aa yaya Prince wlh ba abun da kake min" wani mugun kallo ya jefa mata da manya manyan green eyes nashi nan wadda ya sanya ta haɗiyar yawun wahala da kyar "baki che mata komai ba baza tace na rage muguntar dana ke miki ba ko? Daman ina miki mugun ta kenan ko? to faɗa naji wani mugun tan nake miki? Sunkuyar da kai kasa tayi chikin sanyin murya tace "kayi hakuri ba zan sake ba na tuba dan Allah karka hukun tani nayi alkhari ba zan sake ba" dogon tsaki yaja bai sake magana ba yayi shiru itama shiru tayi tana tsugunne almost 30mins suka kwashe suna zaune a wajen ko kallon in da take bai sake ba hiyana ji take kamar zata faɗi dan ta gaji da tsuguno tana tsoron ta tashi dan yanzu ma bata san hukuncin da zai mata ba,karta kara laifi saman laifi sai da suka kara 10mins a haka sanan Bgs ya miƙe ba tare da yabi ta kan taba ya fice daga ɗakin yana fita ta zauna dirshan awajen tayi zaman yan bori tana mai da numfashi 30mins da tafiyar Bgs sai gashi ya dawo chikin sauri tana zaune yarda ya fita ya barta ta shiga duniyar tunanin meke damun diyana saxy Voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta "ke zonan!" da sauri ta miƙe ta karisa wajen sa saman gadon ya haye ya zauna a tsakiya tare da nuna mata gefen sa akan ta zauna, system na shi dake saman bedside drawer ɗayan side ɗin ya ɗauko ya kunna system ɗin sauri sauri ya na yi yina tambayar ta "wani magani kika bawa Ahmad? Satar kallon sa tayi ta kasan ido kafin tace "ruwa addu'a" chak ya tsaya da latsa system ɗin ya juyo yana kallon ta dan shi a tunanin sa wani maganin gargajiya ta bawa Ahmad "ok to ya kamata ki sanya sister ki a addu'a domin itama kusan chiwon ta ɗaya da Ahmad" na rai na rai tayi da ido chike da tausayin diyana ta fara magana "to dan Allah yaya Prince kasa a mai da ni gida sai na mata addu'a kaji? "Ki mata addu'a daga nan ko ina take zai same ta"yana kai karshen maganar ya miƙe ya fice daga ɗakin yana jiyo sassanyar Voice nata tana faɗin "Allah ya tsare a dawo lfy" a chikin zuciya ya amsa addu'ar yayi ficewar sa, gyara kwanciyar ta tayi saman gadon tana kallon sama kamar mai tunanin wani abu,ko me ta tuna sai kuma ta miƙe da sauri ta shiga toilet ta ɗauro alwala tazo ta fara sallah a sujadar farko tayiwa diyana addu'a sosai da sosai tana addu'a tana hawaye sharshar ta daɗe awajen tana jerawa Allah kirari tana rokon sa daya bawa diyana lfy bayan ta gama ta made daddumar ta koma saman gado ta kwanta KANO Abba Aryan da wani Babban malami ne zaune a palon Abba suna tattaunawa akan abubuwan dasu suke faruwa a gidan lbr Abba ya fara bawa malamin tun farkon chiwon Ahmad da duk wasu abubuwan da suka faru a gidan har izuwa yau,dogon numfashi malam ya ja lokacin da ya gama jin bayanan Abba chikin nitsuwa da girma ya fara magana "gaskiya kunyi sakaci tun farko kun riƙe boko sosai kun yasan da addini da aladu duk waɗan nan abubuwa da suka faru a gidan nan ba komai bane face sihiri da tsubbace tsubbace yanzu dai ku kawomin marasa lfy bari afara yimusu addu'oe idan na gama sai abasu ruwan rubutun Alkur'ani mai girma" kasa kasa Abba ya sachi kallon Aryan dan yasan mawuyacin abune Aryan ya yarda dan su kwata kwata basa son abun gargajiya, komai nasu da ya shafi rashin lfy sai dai likita tun farko su sukaki a kira malami yayiwa Ahmad addu'a,gaba ɗaya su suka sanje gidan gargajiya izuwa gidan boko basa yarda da duk wani abu na gargaji da aladu,shiru palon yayi dan Abba bai san me zai ce ba "Ranka ya daɗe akawomin marasa lfy" malam ya mai mai ta maganar sa, kallon Aryan Abba yayi face to face yace "Aryan ka kawo diyana" miƙewa Aryan yayi ya nufi kofar fita har ya kai bakin kofa ya dakata da tafiyar ba tare da ya juyo ba yace "bana bukatar duk ire iren waɗan nan abubuwan Abba ni ban yarda da shan ruwan rubutu da sauran su ba ni Abba kasan ban son irin haka da kai na zan nemawa matata lfy ta hanyar da nake ganin ya fi ye min" yana gama faɗin hakan ya fice daga palon, ajiyar zuchiya Abba ya sauke daman ya san haka zata faru dan dukka yayan sa basu yarda da gargajiya ba a kan boko suka tashi kuma a hakan suke tafiya har yanzu Kallon Abba malam yayi ya lura Abba ya shiga damuwa sosai chikin ni tsuwa ya fara magana "Ranka ya daɗe karka damu in dai irin yayan nan naka ne mun saba haɗuwa da ireren su yanzu dai zan sanya a kawo maka ruwan addu'a sai ka san yadda zakayi ka baiwa ita yarinyar" sunkuyar da kai Abba yayi dan kwata kwata bai ji daɗi ba ache ya sa a kira masa babban malami kamar wanna Aryan ya masa irin wanna chin fuska haka abun sam bai yi ba dafa kafaɗar Abba malam yayi yace "karka damu yanzu dai kuyi taka tsan tsan domin masu bin ku da wanan asiri asiri da tsuɓɓace tsuɓaɓan nan dama masu bin family ka da sharri suna tare da kai makusan tan kane yanzu kasan yadda zakayi ka bawa duk family ka ruwan addu'ar nan da zan aiko ma,domin da alama makiyin ku na kusa sosai da ku sanan zan aiko maka da turaren ayi hayaki dukka gidan nan dan na san koda an bawa yarinyar addu'ar ita ta warke zaa iya sake yima wani asirin sai ku shirya" malama na gama magana ya miƙe ya nufi hanyar fita, kasa tashi Abba yayi yaje ya raka malam tunani ya shigayi makiyin mu na tare damu to wanene ke mana wanna abun? gaba ɗaya Abba yayi iya tunanin sa a gidan sa dai bai ga wan da zai iya aika ta wanna abun ba sai dai in daga wajen,jiki ba kwari ya miƙe ya shige bedroom na shi UK 4pm Sun gama shiryawa gaba ɗayan su suna zaune a babban palon kasa suna jiran hiyana zasu tafi wajen shakatawa sai murna su Zahra keyi yau yaya Khalid zai kai su yawo,gaba ɗayan su sun shirya chikin dogayen riga sai dai rigar ta kama su sosai Zahra da lamrat sun sanya ɗan karamin hijabi baki a kansu ita kuwa amrat ɗan karamin mayafi ta sanya yaya Ahmad sai tsokanan su yake yana dariya sunyi kyau da su abun su kamar ka sache su ka gudu da su dan kyau wajen 10mins suna zaune suna jiran hiyana shiru shiru tsaki Fahad yaja kafin yace "amrat je ki kira sister tazo mu wuce" da sauri Zahra ta miƙe tana faɗin "bari naje na kirata" bata jira amsar su ba ta haura sama. Zaune a bakin gado ta isko hiyana ta gama shiryawa chikin wandon jeans baki crazy,da yar t-shirt fara mai laushi rigar tana da ɗan dogon hannu amma bai kai karshen hannun taba ta ɗaure gashin kanta a tsakiyar kai sai chika take tana batsewa,kallo ɗaya Zahra ta mata ta fahimci abun da ya hanata fitowa dariyar mugunta ta guntse chike da iya shege da tsoka Zahra tace "Aunty Hiyana yaya Khalid yace karki kuskura ki kara 1mins baki fitoba in kika kara tafiya zamuyi mu barki" wani mugun kallo ta wurgawa Zahra ji take kamar ta shako ta mata duka,ganin haka ya sa Zahra ta kariso chikin ɗakin ta chire hijabin jikin ta ta sanya mata ta kamo hannun ta suka nufi kofar fita,binjikin ta da kallo hiyana tayi kwata kwata hijabi a iya kirji ya tsaya mata bata san ya zatayi ba bazata iya fita gidan nan da wanan shigar ba gashi kuma tana mutuwar son fita dan ta gaji da zaman gida,runtse ido tayi ta rasa ya zatayi ahaka Zahra ta jata har palo, Khalid na ganin su suka miƙe a tare suna faɗin "muje ko? da sauri Zahra ta koma ɗaki ta ɗauko wani hijabin ta sanya ta dawo palo Jerawa sukayi kowa ya rike hannun matar sa hiyana da yaya Ahmad suka gero daga ƙarshe suna fita harabar gidan dai dai lokacin motocin Bgs ya danno kai chikin gidan, tsayawa su Khalid sukayi suna jiran fitowar sa su gaisa Jibga jibgan sojojin sa ne suka fara dirowa kasa daga saman nasu motocin ɗaya daga chikin su ya buɗe wa Bgs kofar motar ɗayan kuma ya buɗewa Abdol ya fito,jeruwa sojojin sukayi suka fara sara masa bai bi ta kan kowa ba ya nufi chikin gida ko kallon in da su Khalid suke bai yi ba ya wuce su har ya kai bakin kofar shiga palo ya dakata ba tare da ya juyo ba yace "ke zo ki haɗamin fruits da Black tea" yana gama faɗin hakan ya wuce chiki, hiyana kamar zata yi kuka haka ta juya ta koma chikin gidan Kallon su Yusuf Khalid yayi yace "muje ko" "aa yaya Khalid mu ɗan jira sister mana" chewar Yusuf murmushi Khalid yayi kafin yace "baza tazo ba muje kawai" "kamar yaya baza ta zo ba kuma" Ahmad ya tanbaya yana tsare Khalid da ido, "Auta kuje wajen mota ku jiramu" chewar Khalid ba musu Zahra lamrat amrat suka wuche suka nufi wajen motocin suka tsaya murmushi Fahad yayi ya fara magana "daga jiya zuwa yau na lura da wani abu tsakanin yaya Prince da sister, amma ba zan iya fassara menene ba mu dai je zuwa" tsaki Khalid yaja kafin yace "ai tun ranar dana sanya snake a toilet na sister, na fara sanya yakinin akan Bgs zai sauya dole idan suka koma kwana ɗaki ɗaya, sai dai ba yanzu ba sai alluran jikin sa ta sake sa daman 2 weeks alluran ke ɗauka ina ga ayanzu ya kai 10 days da yiwa kansa allura wlh duk ranar da alluran nan ta sake sa zai fara sha'awar sister daga sha'awa kuma sai soyayya ta biyo baya" dogon salati Fahad yayi kafin yace "amma yaya Khalid ka iya shirya kitinurmura daman kai ka sanya snake a toilet na sister?" dariya Khalid yayi kafin yace "ai ba a iya nan na tsaya ba ma nayi abubuwa dayawa sai dai ba zan faɗa muku ba wlh sister tana bani tausayi gashi Auren ta da Bgs babu saki to kunga tun da babu saki dolene a matsayin mu na wayan da suka san wanene Bgs mu tsaya tsayin daka mu taimaka mata dan ta samu fatinciki ni dai yanzu na ɗaura ɗamarar yaki da Bgs wlh ko jiya naso zuba masa magani chikin abinci amma dana tuna wanene Bgs sai na fasa dan idan na kuskura na zuba masa magani yasha tofa inaga zamu iya ɗaukar gawar sister dan bazata iya ɗaukar Bgs a yanzu ba tayi kankanta sai gaba" Yusuf ne ya ansa zanchen da chewa "ni nasan dole Bgs zai fara son sister sai dai matsalar bai san me so ba bai iya so ba,bazai taɓa gane yana son taba dan bai taɓa mu'amala da wata mace ba idan ba iyayen mu ba ko Aunty mardiya bai taba zama yayi magana da ita ba kunga ko ya fara son sister ba zai taɓa gane yana son taba" "kabar wanna maganar Yusuf duk na riga na gama shiri a kan haka yanzu ma na gama shiryawa sister yadda zata masa idan alluran nashi ya sake sa,bazan iya fuskantar sister na faɗa mata baki da baki ba shi ya sanya na rubuta mata massage a waya lokacin da na sai musu waya yanzu dai lokacin kawai zaku jira nan da two days dole Bgs ya fara sha'awar sister dole kuma ya fara kula ta bashi da zaɓi dan ba zan taɓa bari ya sake yiwa kansa allura ba,dani da Aryan mun gama shirya masa kitimurmura ta yadda ba zai sake yiwa kansa allura ba" chewar Khalid ya karisa maganar tare da kama hanyar tafiya "laaaa yaya Khalid wato kai da yaya Aryan kuna munafurtan yaya Prince ko?to sai na faɗa masa" chewar Fahad yayi maganar chikin raha "amma ni ina ganin kamar mujira sister dan wlh naga alamar tana san zuwa sosai kuma daman dole zata so zuwa zama waje ɗaya fa takurace" chewar yaya Ahmad, juyowa Khalid yayi ya dakata da tafiyar da yake yace "sister fa baza taje ba idan kun lura ba Black tea ko fruits yake son shaba kawai shigar da tayi zamu tafi ne bai masa ba lokacin da ya fito daga motar sa wlh ina kallon sa kallon ta yake ta kasan ido kayan jikin tane bai masa ta fita da su ba shi ya sanya, kuma dai wani lokaci sai ku rinka yin abu kamar baku san shi ba komai da Bgs zai chi a duniyar nan to da time na shi kai bama abun chi ba komai da zai aikata yana da lokacin yin sa baya barin wani lokacin ya shiga na wani yanzu fa karfe 5 ake nema ba zai chi wani abuba sai 12 dare kun san Bgs da bala'i kishi ko ku da kuke yan uwan sa ma yaya bare sister da yanzu tauraron ta zai fara haskawa a zuciyar sa" yana kai karshen maganar chikin raha da tsokana tare da wuche ya nufi wajen su Zahra chikin sauri su Yusuf suka bi bayan sa suna dariya,chikin motocin su suka shiga kowa da matar sa ya zauna yaya Ahmad shi kaɗai,a tare motocin suka fita gidan A ɓangaren hiyana kuwa tana komawa chikin gida kitchen ta nufa ta shirya masa abun da ya bukata ta ɗauka ta nufi part na su zaune saman sofa a chikin bedroom ta same sa, ya jingina kan sa yana kallon sama chikin nitsuwa ta tako zuwa wajen saman table ta ajiye masa try ɗin ta dawo gabansa ta tsugunna ta fara chire masa ta kalmar kafar sa tana faɗin "sannu da dawowa ya Aiki" bai amsa mata ba kuma bai sauko da kansa ba yana kallon sama, chire masa ta kalmi tayi tare da safa ta ɗauka ta wuce ta ajiye wajen da ya dace, ta dawo tana kokarin tsugunnawa yayi saurin ɗaga mata hannu tare da nuna mata kusa da shi akan ta zauna ba musu ta zauna ba tare da ya kalle taba yace "ya sunan mahaifiyar ku? "Sunan ta Fateema amma yan garin mu suna che mata Ummi dan sunan kakan mune wadda ta haifi baban mu...ba ta karisa maganar ba ya ɗaga mata hannu yana faɗin "iya sunan ta na tambaya ban nemi wani karin bayani ba"shiru ta ɗan yi na yan mintoci kafin tace "yaya Prince in tafi? Sai lokacin ya sauko da kallon sa kanta ya tsare ta da ido tare da ɗaga mata gera ɗaya alamar ki tafi ina, narai narai tayi da fuska chikin dakiyar zuchiya tace "yaya Khalid ne zai kai mu yawo shakawata kuma suna jirana" ta kai karshen maganar kamar zatayi kuka "ba zakije ba" yana kai karshen maganar ya mai da kansa ya jingina yana kallon sama,ji take kamar ta shake sa dan haushi ta gaji da zaman gidan nan,ta gama tsarawa yau zata fita,shiru ta zauna da kamar zatayi kuka amma sai ta danne dan tayiwa kanta alkawari ba zata sake bari yaya Prince yaga kukan taba,da ta tuno ranar Monday zasu fara zuwa school sai tayi murmushi ko ba komai ranar Monday zata fita ai "Yaya Prince ga tea ɗin fa zai yi sanyi" ta faɗa tana satar kallon sa,shiru yayi na ɗan lokacin kafin yace "ɗauka ki sha" "ni bana shan tea" ta bashi amsa chike da tsoron me zai biyo baya, wani mugun kallo ya gefa mata wadda ya sata ɗaukan cup ɗin tea ɗin ta fara sha tana ɓata fuska dan Black tea ɗin ko sugar babu a cikinta sai lemun tsami miƙewa yayi yama faɗin "ki fitarmin da kayan sawa" ya kai karshen maganar yana shigewa toilet Yana shiga toilet tayi saurin ajiye cup ɗin tana goge bakin ta tare da fito da harshen ta waje tana gogewa dressing room nashi ta shiga kayan sa ta fara bi da kallo a shesshirye suƙe wajen wandon jeans daban wajen t-shirt daban wajen suit daban wajen takalmi agogo daban kowanne wajen sa daban tasha ruwan mamaki lokacin da idonta ya sauka kan kayan hausawa ashe yaya Prince yana da kayan hausawa gasu dayawa ma hannun ta har rawa yake wajen fito masa da jumpa da wando na wata dakakkiyar shadda mai bala'i tsada da kyau fari tas, chikin sauri ta zaɓo masa farar takalma da dangareren agogon diamond ta fito ta ajiye masa saman gado ta ta koma saman sofa ta zauna. After 45mins Ya fito ɗaure da towel a kugun sa kallo ɗaya yayiwa kayan da ta ajiye masa a saman gado ya kawar da kansa kai tsaye ya wuche gaban mirrow ya fara gyara gashin kansa duk abun da yake tana zaune tana satar kallon sa bayan ya gama gyara lallausan bakin gashin kan sa ne ya shafa body lotion nashi masu kamshi da tsada sanna ya wuce dressing room nashi jim kaɗan ya fito shirye chikin wando 3quarter fari da singlet fari tas ya ɗauki laptop nashi dake saman table ba tare da ya kalli in da take ba ya fice daga ɗakin jiki ba kwati ta miƙe tazo ta kwashe kayan da ta fiddo masa da su ta mai da dressing room ɗin ta fito ta wuce wajen hutawar sa na chikin ɗaki Gaisuwa da jinjina gareku yan Duk Karfin Izzata paid group Allah ya bar zumunci ina muku fatan alkhari ina matikar miko godiya gareku masu min comments ina magana ne akan yan duk karfin izzata comments section group ina jin daɗin comments naku ina godiya da muku fatan alkhari, masumin addu'oe ina godiya sosai Allah ya saka muku da gidan aljan na, wayan da basa min comments kuma ina gaishe ku Allah ya barmu tare ina kaunar ku love u all lodi lodi 💋Duk Karfin Izzata 💋 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* 💋I Hate you masoyiya gidan Aunty lodi lodi💋 💋Aunty sadeeya ina kaunar ki lodi lodi💋 💋Mum sayyid ke kam naki kaunar na daban ne love u lodi lodi 💋 Book 2 Page 22 Uk 1am Tana kwance saman katafaren gadon sa ta kasa barci duk bayan minti ɗaya sai ta duba time shiru shiru Bgs bai dawo ba tun abun baya damun ta har ta fara shiga damuwa miƙewa tayi zaune saman gadon tana tunanin ina ya tafi Allah dai ya sa lfy tun da sukazo gidan nan bai taɓa wuce 12:10am a waje ba shin me ya daɗar da shi yau, gajiya tayi da zama ta miƙe tsaye ta fara kai kawo tunawa tayi ɗazun ta kalli waya a saman table ɗin da yake ajiye ta kardu da system nashi da sauri ta nufa wajen tana addu'ar Allah ya sa akoi sim a chikin wayar,hannun ta har karma yake wajen ɗaukar wayar ta kunna haske screen ɗin,wani Cool murmushi ta saki lokacin da ta ga akoi sim a chiki already ta haddace number sa a kai chikin sauri ta shigar da number ɗin sa chikin wayar burinta kawai ta kira shi batayi tunanin me zai je ya dawo ba, sau biyu tana kiran wayar sa bai ɗaga ba sai a na uku ya ɗaga tattara nitsuwar ta tayi gaba ɗaya chikin sanyin murya tace "ina wuni yaya Prince" shiru yayi na ɗan lokacin kafin yace "me menene!? "Babu komai daman naga baka dawo bane har yanzu shine nace.... Bata kai karshen maganar ba ya daga tar da ita ta hanyar chewa "kawomin black tea ɗakin bincike" "yaya Prince ban san ɗakin ba ai"guntun tsaki yaja kafin yace "ki fito palo awajen da ake ajiye remote ki duba zakiga farin remote ki ɗauka ki sai ta sama ki dan na open stair case zai sauko sai ki haura ina wajen" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, murmushi ta saki kafin ta ajiye wayar ta fice daga ɗakin Kitchen ta nufa ta haɗa masa black tea kamar yadda ya buƙa ta ta dawo palo kamar yadda ya sanar da ita haka tayi, tasha ruwan mamaki lokacin da ta ga wani ɗan siririn stair case na saukowa bayan ta danna remote,mutun ba zai taɓa zaton akoi wani abu a saman nan ba wai shi stair case tsoro hawa taji dan kar ta hau ta makale amma da ta tuna yaya Prince ɗin ta na wajen sai ta samu kwarin guiwa, Chikin zafin nama ta haye saman stair tana hawa stair case ɗin ya naɗe kansa da kansa wani katafaren ɗaki ne awajen mai chike da computers da na urori da ban daban gaba ɗaya ɗakin gauraye yake da hasken computers, yana tsaye gaban wata makekiyar desktop ya sanya wata na'ura a idon sa kamar glass sai aiki yake tika,tsayuwa tayi tana bin ɗakin da kallon kafin ta mai da kallon ta kansa sanye yake da yar gakeren wando wadda ta ɗame sa sosai babu riga a jikin sa da alama wandon ma dolece ta sanya ya sa dan kallo ɗaya zaka masa ka gane haka asalin kyakkyawar suran jikin sa ta bayyana gaba ɗaya hannayen sa da chinyoyin sa baki lallausan gashi ne a kwance awajen sai sheki yake kai kallon ta tayi saman ɗamtsen hannun sa daƙe murɗe dama dama wani mugun farinciki take a duk lokacin da ta kalli kyakkyawar bakin gashin dake kwance a saman faffaɗar kirjin, Cool murmushi ta saki lokacin da idon ta ya sauka a kan haɗaɗen bakin gashin kansa wadda ke baje har bayan sa kasan chewar bai ɗaure gashin ba ya sake ta har baya duk da sanyin Ac dake ɗakin hakan bai hana shi zufa ba saboda Aikin da yake tika kusa da shi tazo ta tsaya tace "sannu da Aiki yaya Prince" bai an sa ba kuma bai juyo ba aikin sa yake sosai da alama aiki ne mai muhimmanci Tana tsaye shi kuma yana ta aikin sa almost 10mins da zuwan ta sanna ya chire na'uran dake fuskar sa ya juyo kallon ɗaya ya mata ya ɗauke kai kayan barcine riga da wando a jikin ta fari tas masu laushi sai ɗan karamin hijabin da bai wuce kirjin ta ba ta sanya a kanta baki ansan cup ɗin hannun ta yayi ya ɗora saman wasu takar du dake wajen chikin sanyi murya yace "wayace ki ɗauki waya har ki kirani? Banche duk wanda zaki kira sai kin sanar da ni ba!? Baya baya ta farayi tana girgiza kai tana addu'a a zuchiyar ta Allah ya sa kar ya bugeta,takowa ya farayi a hankali yana bin ta tana baya baya, "ba dake nake mana bane? Kasa magana tayi ta chigaba da yin baya tana girgiza yana bin ta kai har suka kure bango,runfa ya mata da faffaɗar kirjin sa chikin tsawa yace "bazaki bani amsa ba sai na ɓallaki"slowly ta ɗago kanta tana kallon saitin wuyar sa ta fara magana "daman naga baka dawo bane shi ya sa na kiraka amma kayi hakuri ba zan sake ba" har chikin ran sa yaji daɗin amsar ta dan duk yan uwan sa ba wanda ya taɓa damuwa ko ya kirasa awaya idan ya wuce lokacin dawowarsa ɗan garama Aryan daman shi duk abun da suke a tare suke duk kuma in da zasuje tare suke zuwa for the first time yau sister sa ta damu da bai dawo ba har ta kirasa awaya wow wanan abu yayi,afili kuwa ɗaure fuska yayi sosai chike izza yace "idan kika saƙe ɗaukan waya kika kira sai na hukun taki!" Ɗago kai tayi sosai dan ya fita tsawo sosai idan suna tsaye tana son kallon face na shi sai ta ɗaga kai sosai kwata kwata tsawon ta bazata wuche kirjin sa ba da kanta da komai Kallon face na shi tayi kafin tace "In Sha Allah ba zan sake ba amma dan Allah idan ba zaka dawo da wuri ba ka faɗamin kafin ka fita" abu guda ɗaya ne ke burgesa da yarinyar nan koda batayi laifi ba idan ka mata faɗa tana ansan laifin tace kayi hakuri bata damuwa wajen dole dole sai ta sanar da kai ba tayi laifi ba da tayi da bayayi ba zatache kayi hakuri bazata sake ba kuma tana kokarin taga ta kiyaye abun da kayi magana a kai, yana sane ba ita take faɗawa Ammi yana mata mugun taba amma da yace idan tasake faɗa sai ya bugeta duk da ba ita ɗin che ta faɗan ba bata nuna ba ita ɗin bace hasalima hakuri ta bashi ta ansa laifin da ba tayi ba Shiru suka tsaya yana kallon face nata, sunkuyar da kanta kasa tayi tana jiran taji me zai che da ita gaba saukar hannun sa taji saman kanta zame mata ɗan karamin hijabin jikin ta yayi a jefar kasa shafa gashin kanta ya shigayi tare da jawota jikin sa, jin abun tamkar mafarki Hiyana take, sun daɗe a haka yana shafa gashin kanta kafin ya zame hannun sa daga kan nata ya ɗago habar ta suna kallon juna matso da face nashi yayi dai dai nata chikin sauri ta runtse ido kirjin ta na dukan uku uku kasa kasa yace "ki shirya gobe zan sanya a kira muku masu gyaran gashi" yana kai karshen maganar ya sake ta tare da juyawa ya koma wajen aikin sa ya ɗaukk tea ɗin da ta kawo masa ya koma saman sofa dake a ɗakin ya zauna,ya fara sha chikin nitsuwa Juyawa tayi zata fita sai ta tuna da massage ɗin yaya Khalid in da yake chewa idan ya saura kamar kwana biyu alluran ya sake sa kirin ƙa yawan zama kusa da shi kina yawan yimasa magana ko da ba zai amsa ba domin awan nan lokacin duk karfin alluran ya ragu yana gab da karewa ne gaba ɗaya alokacin zai ɗan fara jin feeling kaɗan kaɗan,tuna hakan ya sanya ta koma wajen sofan da yake zaune ta na kokarin tsugunnawa kasa ya nuna mata gefen sa da hannu ba tare da yayi magana ba, nauyayyar ajiyar zuchiya ta sauƙe kafin ta zauna kusa da shi tana satar kallon sa ta kasan ido, kaɗan ya sha tea ɗin ya ajiye ya miƙe ya koma bakin aikin da yake yana miƙewa ta kwanta a wajen dan daman ta fara jin barci tana kwanchiya ba jimawa barci yayi awon gaba da ita 2am ya kammala aikin da yake gaba ɗaya ya kashe duk wani kayan wuta dake ɗakin nan take duhu ya gauraye ɗakin haske wayar sa ya kunna kasa kasa yace "tashi muje" shiru bata amsa shi ba tsaki yaja kafin ya nufi wajen da take kwance hannu ɗaya ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓata a kafaɗa ya nufi hanyar fita da ita sai da ya kai tsakiyar ɗakin ya danna remote stair case ɗin tayi kasa ya sauka yana sauka stair ta koma kai tsaye bedroom ya wuce,saman katafaren gadon sa ya shin fiɗe ta ya wuche ya nufi toilet wanka yayi chikin sauri yayi shirin barci dan dare yayi sosai, saman gado ya dawo ya haye tana kwance yadda ya kwantar da ita gefe ya kwanta ya karanto addu'oe in barci ya shafa sannan ya lunshe ido Kamar jira take yana lumshe ido yana lumshe wa ta mirgino ta faɗo jikin sa slowly ya waro green eyes na shin karaf sai saman face nata, zuba mata ido yayi yana kallon ta barcin ta take chikin kwanchiyar hankali yauche rana ta farko da ya karewa face nata kallon, shafa nashi face ɗin yayi kafin yace "haka ne fa kamannin mu ɗaya da yarinyar nan" dawo da kallon sa yayi saman ɗan karamin bakin ta ya zuba mata ido zuchiyar sa na ingizashi akan ya sunbacheta ɗayan ɓangaren na zuchiyar sa yace "idan ka sunbace ta ka sunbaci wa keman?" da sauri ɗayan ɓangaren yace "ka sunbaci sister ka kuma zaka iyayin komai da ita a matsayin ta na sister ka, kawai ka ɗauke ta a matsayin abun rage kewar ka,shiru yayi sai tunaninnuka daban daban yake a zuchiyar sa amma ya rasa wanne ɗaya sai kama ji yayi ba zai iya jure kallon lallausan lips nata ba batare da ya sumbata ba slowly ya kai bakin sa saman nata da niyar ya sumbace ta amma sai ya zarce ya fara kissing nata ba tare da ya sani ba, sosai yake kissing nata tare da kara jawota jikin sa sosai duk abun da yake mata tana jin sa dan daman batayi barci ba da gangan ta faɗo jikin sa yaya Khalid ne ya rubuta mata a massage kar ta yarda ta rinƙa barci ba a jikin sa ba tarinƙa nuna masa kamar barci take ta mirgino jikin sa ta nuna kamar bata san ta faɗo jikin na shi ba,kara matse ta yayi sosai a jikin sa yana bata hot kiss tula tulan breast nata dake sokin sa a kirjin sane ya fara damun sa ɗan sassauta rungumar da ya mata yayi dan ya samu su ɗan raba jiki, kaɗan kaɗan yake jin feeling akan ta sai da yayi kissing nata mai isar sa sanna ya zame bakin sa daga nata tare da raba jikin su ya ɗan juya ya lumshe ido shi duk a tunanin sa tana barci bata ji me ya mata ba ita kuwa mutuwar kwanche tayi dan gaba ɗaya ya gama kashe mata jiki ya ruɗar da ita dannewa kawai take tunani ta shigayi anya zata iya biyewa shawarar yaya Khalid da yaya Aryan kuwa? Gaskiya wanna aiki ne mai wahala ba zata iya ba gaskiya sai dai su kawo wani shawarar da wanan tunani barci yayi awon gaba da ita, kusan tare barci ya ɗauke su KANO NIGERIA Auty Amarya na kokarin fita bedroom nata dan lokacin chin abinci yayi tasan yanzu gaba ɗaya su Abba sun haɗu a palo dai dai zata fita wayar ta dake bedside drawer tafara rigging kamar bazata je ta ɗauka ba sai kuma ta fasa ta koma taje ta ɗauki wayar sunan hajj sadiya che ta bayyana saman screen ɗin wayar zama tayi a bakin gado kafin tayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunnen ta Daga ɗayan ɓangaren hajj sadiya tace "Hello hajj ya hajara Ykk"dogon numfashi Aunty Amarya taja kafin tace "lfy Ykk" "Alhadulillah daman nakira na sanar da ke ne yanzu gagarabadau ya mutu sai dai na kaiwa malamina dake bayalsa ya yi mana aikin Farida da Aisha" miƙewa tsaye Aunty Amarya tayi tare da dafe kirji chike da raza na tace "yaushe ya mutu!? "Yanzun nan gani nan ma a kofar gidan sa yanzu baafi minti ɗaya ba"komawa Aunty Amarya tayi ta zauna gaba ɗaya jikin ta ya mutu tama rasa me zata che wa haj sadiya "haj ya hajara ina zulaihat ne? Tun shekaran jiya bata kirani awaya ba itama malamin mu na Niger ya kusa kammala aikin ta tsakanin ta da Safras"tsaki Aunty Amarya ta ja kafin tace "zulaihat bata koma wajen ki ba ai ni tun shekaran jiya da na ganta da safe ban sake ganin taba na yi tunanin ta gaji da zama da nine ta koma wajen ki ai" "aa zulaihat bata dawo waje naba kai amma wanna yarinyar yanzu a gidan naki ma sai data fita yanzu tana chan kila wani saurayin nata tabi yarinya kwata kwata bata jin magana ni Allah yasa malamin nan ma ya gama aikin nan da wuri mu sa mu ayi auren nan kila idan ta shiga gidan Safras ɗin ta rage yawon banzan nan,barima na kira layin ta dan uban ta koma ina take ta wuce ta dawo" guntun tsaki Aunty Amarya taja dan ita gaba ɗaya yanzu haushi ma suke bata daga zulaihat ɗin har Haj sadiyar "haj sadiya sai munyi waya yanzu zanje palo muyi breakfast ne kowa ya hallara saura ni zamuyi waya anjima" tana gama faɗin hakan ta katse kiran ba tare da ta jira amsar haj sadiya ba mayar da wayar tayi saman drawer gefen gadon ta miƙe ta fice daga ɗakin tana mai bakin ciki mutuwar gagarabadau Da sallam ɗauke a bakin ta ta shiga palon Abba gaba ɗaya wayan da suka rage a gidan suna zaune saman table diyana na zaune kusa da Aryan ɗin ta tayi shiru ta kasa chin abinci zama Aunty Amarya tazo tayi a kujerar kusa da Abba tana harara Aryan da diyana "my diyana kici abinci mana" chewar Abba yayi maganar yana kallon diyana,sai lokacin Aryan ya ɗago kai tare da ajiye wayar sa a gefe saman table ɗin ya jawo plate na abincin nata ya ɗauki spoon ɗin ya ɗibo chips ɗin ya kai mata bakin ta, shiru tayi bata buɗe baki ba kuma bata ɗago ba tana kallon kasa, mai da spoon ɗin yayi chikin plate ɗin ya ɗan rungumota da hannu ɗaya yana faɗin "my jidda menene kuma....bai karshen maganar ba yaji ta sake masa jikin ta gaba ɗaya a jikin sa kokarin faɗuwa take dan bai riƙe ta da kyau ba chikin zafin nama ya rikota da kyau yana faɗin "my jidda lfy me ya faru" miƙewa Abba yayi yana faɗin "suma fa tayi Aryan" tun Abba bai gama rufe baki ba Haidar ya miƙe da sauri ya nufi fridge ya ɗauko ruwa, ɗaukan ta Aryan yayi chak suka koma tsakiyar palo ya shinfiɗe ta saman karpet Haidar ya miƙo masa ruwa, chikin sauri ya balle bakin robar ruwan ya tarbo a hannu ya fara shafa mata a face nata gaba ɗaya su Ammi sun kewaye su suna jiran farfaɗo war ta zama saman sofa Abba da Aunty Amarya su kayi Ammi da Ummi kam sun kasa zama suna tsaye Omar Haidar suma suna tsaye,sai kwaɓe fuska Aunty Amarya take Sau uku Aryan na zuba mata ruwa amma shiru bata farfaɗo ba sai a na huɗun ne taja dogon numfashi tare da sauke ajiyar zuchiya tun bata buɗe ido ba ta fara sambatu "Aunty farida yaushe ne jirgin mu zan tashi wlh na kosa na ga su hiyana ina kewar yaya Aryan kin san me Aunty farida ina zuwa gida Ammi zan fara runguma sai yaya Aryan sai kuma hiyana da Aunty Zahra aa na manta Ammi ce first sai Abba tukun nan yaya Aryan" shiru palon yayi suna sauraron sambatun diyana Allah sarki wato shine maganar ta na karshe tana cikin hayyacin ta lokacin guda Abba yaji idon sa ya chiwo da kwalla ba karamin tausayi diyana ta basu ba,mutun ya zauna chikin fitar hayyaci ba karamin abu bane, amma Alhadulillah dan da alama ta dawo hayyacin ta tun da har tana iya sambatu da sunayen yan gidan Ji Aryan yayi ba zai iya chi gaba da jin sambatun nan nata ba tana tayar masa da hankali hannu ya sanya ya shafa fuskar ta tare da matsowa kusa da ita ya riƙe hannun ta ɗaya chike da kaunar ta ya fara magana "my jidda buɗe idon ki kallemu ai tun ɗazun jirgin naku ya iso gida" jin muryan Aryan ya sanya ta waro blue eyes nata da sauri tare da miƙawa zaune tana binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya miƙewa tayi da sauri ta rungumi Ammi tana murmushin tana faɗin "Ammi nayi kewar ki daman na faɗawa Aunty farida muna isa ke zan fara runguma" sosai Ammi ta rungume itama tana faɗin "my diyana nima nayi kewar ki sosai amma yanzu dai duk bamu ya kamata ki fara runguma ba mijin ki ya kamata ki fara nunawa farimcikin ki dan ya fimu bukatar ganin hakan" turun diyana ta tsaya chike da mamaki tace "Ammi miji kuma yaushe na samu miji" Abba ne ya ansa zanchen da chewa "Eh my daughter mijin ki" sakin Ammi tayi ta kariso wajen Abba tana faɗin "Abba wanene kuma mijin nawa? Da hannu Abba ya Nuna mata Aryan dake tsugunne ya kasa mikewa dan gani yake kamar har yanzu bata dawo dai dai ba a wani bangare na zuchiyar sa kuwa farincike yake yana godewa Allah da dawowar matar sa hayyacin ta Kallon sa diyana tayi kafin ta ɗago ta kalli sauran jamaar palon chikin nitsuwa tace "Abba ni yaya Aiman nake so ba yaya Aryan ba da yaya Aiman mukayi alkawarin Aure ba yaya Aryan ba" tirkashi gaba ɗaya zuba mata ido jama'ar palon sukayi Aryan jin kalaman nata yake tamkar ana zuba masa garwashi a zuciya ashe Aiman yayi gaskiya shi diyana ke so chije lips nashi yayi lokaci guda idon sa ya sauya jijiyoyin kansa suka miƙe huci ya fara yi kamar wani zaki diyana ta haɗa masa zafi biyu lokaci guda na farko ta tuna masa da Aiman na biyu tace ba shi take so ba zuciyar sa zafi yake masa jiyake tamkar zata fasa kirjin sa ta fito waje,chikin zafin nama ya miƙe yana kokarin barin palon da sauri Abba ya dakatar da shi ta hayyar riko hannun sa yana faɗin "koma ka zauna" ba musu ya koma saman sofa ya zauna tare da dukar da kai kasa umarni Abba yayiwa su Ammi akan su zauna zama sukayi gaba ɗayan su, saman sofas "Kai Omar kaje ɗakin Aryan zakaga wata jaka baka mai ɗan girma ka kawomin" chewar Abba da sauri Omar ya juya ya fice daga palon Dawo da kallon sa Abba yayi kan diyana dake zaune kusa da Ammi ya fara magana "my daughter kiyi hakuri da Auren da na miki ba tare da na tambayeki ba, abu na gaba Allah ya yiwa Aiman rasuwa inason ki anshi Aryan a matsayin miji domin da Aryan da Aiman duk abu ɗaya ne kuma Aryan ya riga Aiman fara son ki kema kuma Aryan ki ka fara so ba Aiman ba nasan kinche Aiman kike so ne ba dan komai ba sai dan alkawarin da kika masa akan zaku yi Aure nasan da kin san Aiman ya rasu ba zaki che hakan ba,ina jinjina miki da kokarin chika alkawari da ki kayiwa Aiman duk da ba shi kike so ba" shiru palo yayi ba abun da kakeji sai kukan diyana kuka take sosai kukan da take ne ya sanya Aryan ɗagowa baya san kukan ta ko kaɗan idan tana kuka zuciyar sa zafi yake masa Chikin kuka tace "Abba dan Allah ka chemin wasa kake yaya Aiman bai rasu ba wlh na yarda yaya Aryan nake so ba yaya Aiman ba pls kucemin wasa ne yaya Aiman na ɗakin sa" kuka take sosai kakar ranta zai fita kasa jurewa kukan nata Aryan yayi ya miƙe ya dawo kujerar kusa da tasu ya zauna chikin kulawa ya fara magana "my jidda ya isa kukan nan kiyi shiru" "yaya Aryan kai ma ka yarda yaya Aiman ya rasu kenan? "My jidda dole na yarda dan ba'a wasa da mutuwa yanzu dai ki dai na yin maganar kinji idan ba haka ba zaki sanya zuciya ta ta fashe" rage sautin kukan nata tayi dai dai lokacin Omar ya shigo hannun sa ɗauke da jakar da Aryan ya bawa diyana tsaraba lokacin da ya dawo makka Ansar jakar Abba yayi ya buɗe ya fido da abubuwan dake chiki wayan nan Box guda biyu da Aryan ya ɓuye bai nunawa diyana ba Abba ya ɗauko ɗan babban ya fara buɗe wa, wani dangareren sarkan gold ne wanda ya ansa sunan shi gold ne awajen,mai matukar kyau da tsada sai ɗaukan ido yake ɗago kai Abba yayi ya kallin diyana da ta kwantar da kanta jikin Ammi tana kuka kasa kasa "my daughter ga sadakin ki 100m shine kuɗin sadakin ki daga mijin ki" hannu Ammi ta sanya ta ansa ta sanyawa diyana a tafin hannun ta tana faɗin "an sa ki gani my diyana" kuka kawai take taki kallon sarkan buɗe ɗayan kwalin Abba yayi ya miƙawa Aryan ansa Aryan yayi ya fito da wasu kananan Fararen box masu bala'i kyau daga chiki buɗe ɗayan yayi dan kareran diamond ring ne wadda ya amsa sunan sa diamond sai kyalli yake yana ɗaukan ido ring ɗin ɗauke yake da harafin A ajikin sa ta tsakiya ajiyewa yayi a gefe ya ɗauko ɗayar box ɗin ma ya buɗe shima ring ne irin ɗaya da wan da ya buɗe da farko komai nasu ɗaya sai dai wanan ɗauke yake da harafin D a jikin sa ɗago kai yayi ya kalli diyana dake ta faman kuka kasa kasa yace "my jidda tashi ki zo"tashi tayi tazo gaban sa ta tsaya dan saman sofa mai zaman mutun ɗaya yake zaune hannu ya sanya ya nuna mata saman chinyar sa akan ta zauna satar kallon su Abba tayi kasa kasa yana kallon chikin idon ta miƙewa Abba yayi yana faɗin "zama chikin turawa ya ɓatamin ƴaƴa basa kunya ta yanzu kwata kwata" ya kai karshen maganar tare da fice palo chikin sauri su Ammi suka bi bayan sa taɓe baki Haidar yayi ya fice shi da Omar suna mamakin yaya Aryan Aryan Kamar jira yake su Abba su fita ya jawota jikin sa yana faɗin "my jidda ya isa kukan nan haka kwantar da kanta tayi saman kirjin sa kasa kasa tace "yaya Aryan kukan ne ai yaki tsayawa" hannu ya ɗaura saman face nata yana goge mata hawaye yana faɗin "to ya isa karki bari hawayen ya sake fitowa kinji? Gyaɗa masa kai kawai tayi ta kara lafewa a kirjin sa hannun ta ya riƙo ya sanya mata diamond ring mai tambarin harafin A sanan ya miƙa mata mai tambarin harafin D yace ta sanya masa ansa tayi ta sanya masa a ya tsan sa na kusa da karamin ba karamin kyau ring ɗin ya musu ba kamar dan su akayi shi Kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "my jidda tashi muje na baki abinci" maƙe kafaɗa tayi chikin shagwaɓa tace "aa na koshi yaya Aryan" jan karan hanchin ta yayi chikin wasa yana faɗin "idan baki chiba zan miki Allura" chikin sauri tace zanci to amma kaɗan" ba tare da ya sake magana ba ya miƙe ya saɓata a kafaɗar sa tana faɗin "yaya Aryan dan Allah ka sauke ni zan tafi da kafana" bai tan ka taba ya wuche ya ɗauki Box na sarkan sadakin ta da sauran kayan ya fice daga palon kai tsaye part na shi ya wuce Masu karatu mu damalmale da ku a soyayyar Habibi da jiddan sa gobe idan mai dukka ya kai mu su habibi yau abun nema ya samu 😹😹 Ina muku fatan alkhari masoyana masoyan Duk Karfin Izzata fatan Allah ya chika muku burin ku na alkhari Ina miko gaisuwa da jijjina gare ku Aunty Asma'u Aunty Hauwa'u Maman Twins My mum Dr Aisha Aisha Hauwa'u yar adamawa jinin yola Sister Halima Sister Deeja Aunty Amira Nana farida Deenat Ahmad Maman Amir Hafsat Rabi'u Abubakar Da duk sauran wayan da ban samu daman kiran sunan su ba ina godiya ina ganin comments na ku ya sanyani farimciki da nishaɗi yana rage min kishin hiyana da nake ki dan na lura hiyana ta fara shisshigewa masoyina 🥲 Pls a bani hot🔥 comments 💋Duk Karfin Izzata 💋 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Maman Shureim gaba ɗaya wanan page ɗin na kine more love 🥰 Book 2 Page 23 Uk 4:40am ya farka daga barci slowly ya waro idon sa waje kyakkyawar face nata ya fara chin karo da shi ba karamin kyau hasken blue light na ɗakin ya ma face nata ba, barcin ta take chikin kwanciyar hankali ya ɗan ɗauki mintoci yana kallon face nata kafin ya miƙe zaune tare da zuro kafafun sa kasan kagon gently ya miƙe ya fara tafiya toilet ya nufa brush yayi sannan yayi wanka ya fito ya shirya chikin fara jallabiya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci Yana fita ba jimawa ta farka da kyar ta iya buɗe idon ta dan barci bai ishe taba kiran Sallah ne ya tashe ta mikewa tayi ta nufi toilet jim kaɗan ta fito ɗaure da towel jallabiyar sa ta sanya ta sanya karamin hijabi tayi sallah zama tayi saman dadduma bayan ta idar da sallan ta fara yiwa diyana addu'ar Allah ya bata lfy sai karfe 6am dai dai ta tashi daga kan daddumar ta naɗe ta mai da mazaunin sa Toilet ta fara wanke wa kafin ta fito ta gyara masa ɗakin tsab ta sanya wani daddaɗar turare ɗaki mai bala'i kamshi sai da ta gama komai sanna ta wuce dressing nashi ta chire masa jallabiyar sa ta ɗaura towel ta dawo ta tsaya a gaban mirrow kallon kan ta tayi sosai kafin tace "Allah sarki yaya Prince wlh yanzu zan ɗaura ɗamarar ya kar ka a gidan nan domin son ka yana neman halakani dole nayi amfani da shawarar Aunty farida, da wanna tunani ta fara shafa body lotion nashi masu kamshi da tsada bayan ta gama ta nufi trolley ɗin ta sosai ta shiga wargaza kayan nata tana neman kayan da sukafi lallacewa wadda idan ka sanya zatayi kama da karuwar gaske koma abun da ya fi karuwa chan kasan babban trolley ta samu wasu wanduna da ba zasu wuchi chinyar taba da yan rigunan su masu kama da singlet ɗaga rigar tayi tana kallon rigar ba zata wuci chibiyar taba murmushi tayi ta mai da ta ajiye tana faɗin "wanna sai da daddare" kara watsa kayan tayi sosai wani shegen wando ta sake chin karo da shi shima ba zai wuchi guiwar ta ba sai dai shi rigar sa zata saukar mata zuwa marar ta da rigar da wandon duk jikin su robane, miƙewa tayi da su a hannun ta tana murmushin chikin sauri ta sanya su tanayi tana sanyawa Zahra albarka da addu'ar Allah ya bata baby mai kyau kamar yaya Khalid ɗin ta, sai yau taji daɗin kayan da Zahra ta zaɓa mata, sosai kayan suka kamata sunfitar mata da ainihin surar jikin ta ba karamin kyau tayi ba ta zama kamar waruwar gaske bayan ta gama sanya kayan ta kwashe wayan da ta fitar ta mai da chikin trolley ɗin sanna ta nufi gaban mirrow wow ita da kanta tasan tayi kyau sai dai mugun kunya take ji yayay Prince yazo ya ganta a haka tara gashin kanta tayi ta ɗaure a tsakiya da gangan ta ɗauki perfume nashi ta sanya a jikin ta dan ta lura idan ta taɓa wani abu nasa hakan yana sa yazo jikin ta da niyar hukun tata saman gado ta koma ta kwanta tana tunanin ya kamata a che ya yaya Prince ya dawo yanzu, bata kai ga rufe tunanin nata ba sai gashi ya shigo kallon ɗaya ya mata ya kau da kai ya wuce ya nufi toilet har ya kai bakin kofar toilet ɗin ba tare da ya juyo ya kalleta ba kasa kasa yace "ki fitar min da kayan sawa da suka dace da ni" yana kai karshen maganar ya shege toilet ɗin tunani Hiyana ta farayi ki fitomin da kayan sawa da suka dace da ni kenan yana nufi wanda na fitar masa jiya basu dace da shi ba kenan? to ni ya za'ayi in san wan da suka dace da shi kai dole na tambayi Aunty farida ta faraɗamin wasu kayane sukafi dacewa in rinƙa fitar masa idan ya buƙaci dana fitar masan da wanna tunani ta miƙe ta shiga dressing room ɗin,wandon jeans baki da t-shirt ash ta fiddo masa da shi ta ɗaura saman gado ta wuce kitchen dan ɗauko masa breakfast lokacin da ta dawo ɗakin har ya fito yana shiryawa godiya tayiwa Allah da ya sanya tafita kafin ya fito ba dan haka ba da zata iya sumewa dan shi yaya Prince ba ruwan shi bai san kunya ba zai iya shiryawa ma a gaban ta,bakaramin daɗi taji ba ganin yau ya sanya kayan da ta zaɓa masa saman table ta ajiye masa trey mai ɗauke da kayan breakfast ɗin,tana kokarin zama saman sofa sai ta tuna massage ɗin yaya Khalid in da yake chewa ta rinƙa taya bgs sanya kaya da sauri ta fasa zamar ta miƙe ta karisa wajen sa dai dai lokacin yana sanya buttin ɗin rigar, ba tare da tayi magana ba ta sanya hannu chike da tsoro kirjin ta na dukan uku uku ta fara tayashi sanya wa, kasa kasa yake satar kallon ta mamaki ne ya kama shi wato yarinyar nan ta dai na tsoron sa kenan,amma duk da hakan ya ji daɗi sosai har chikin zuciyar sa da ta taya shi sanya buttin ɗin afili kuwa ɗaure fuska yayi chikin tsawa yace "ke me haka!? Chikin sauri ta chire hannun ta daga saman rigar nashi da cool voice tace "kayi hakuri ba zan sake ba" ko kallon ta bai sake ba ya chi gaba da sanya buttin ɗin sa bayan ya kammala ne ya wuce saman sofa mai zaman mutun uku ya zauna da sauri ta karisa wajen ta fara sarving na shi sai da ta gama komai ta tura masa gaban sa sanna ta tsugunna chikin girmamawa tace "yaya Prince dan Allah ka kiramin Aunty farida" da hannu ya mata nuni da wayar sa dake saman bedside drawer ba tare da yayi magana ba miƙewa tayi ta ɗauko wayar ta dawo ta miƙa masa tare da ɗan tsayawa daga gefe layin Aunty farida ya kira wayar na fara ringing ya miƙa mata Ansar wayar tayi ta nufi kofar fita dan ta koma palo bata son yaji me zatace tsawa ya daga mata wadda ya sanya ta juyowa ba shiri "in zaki je!? "Palo zanje" ta bashi amsa chikin tsoro batare da ya kalli in da take ba ya mata nuni da hannun sa akan ta wuce wajen hutawar sa tayi wayar achan,ba musu ta wuce ta nufi wajen already Aunty farida tayi picking call ɗin tun ringing na farko duk abun da ya faru a kunnen ta ya faru tana jin su, zaman saman sofan dake wajen hiyana tayi kafin ta manna wayar a kunnen ta ta fara magana "Hello Aunty farida in kwana" "my Hiyana kina ji yanzu ba gaisuwa zamuyi ba kin ga wayar sa ne kuma lokacin tafiyar sa wajen Aiki yayi kawai muyi abun da ke gaban mu yanzu wani chi gaba aka samu"shiru hiyana tayi tana ɗan muku muku bazata iya faɗaqa Aunty farida chewar Bgs yayi kissed nata ba,jin tayi shirune ya sanya Aunty farida tace "my hiyana karki ɓoyemin komai ki faɗa min da wuri kinga bamu da time ko, sunkuyar da kanta kasa kayi tamkar Aunty farida na gaban ta chike da jin kunya ta fara bata lbr duk abun da ya faru tsakanin ta da bgs,murna sosai Aunty farida tayi kafin tace "yanzu bari na faɗa miki kayan da ya dace kirin ka bashi da lokacin da suka dace idan ya dawo aiki kinga yana bukatar ya huta ya sha iska to wannan lokaci kananan kaya zaki fitar masa dan su yake buƙata idan ya shiga wanka da daddare kiyi sauri fitar masa da kayan barci masu laushi kuma Prince ya fison abu fari komai nashi farine yana son kalan fari sosai sai ki kula da wanna ma idan da safene to kayan Aiki zaki fitar masa idan kuma ranar weekend ne to ki karanche sa shin yana fita weekend ne idan yana fita to kaya masu kyau da tsada zaki fitar masa irin jeans da t-shirt ba manyan kaya ba aikema ranar kinyi wauta Prince baya sanya kayan hausawa idan ba dole ba, abu na gaba idan kuma baya fita weekend to jallabiya zaki fitar masa sanan ki rinƙa rigasa tashi sallar asuba dan idan ya shiga wanka ki fiddo masa da jallabiya da zai sanye yaje masallaci,yanzu dai sai mu bari haka sai anjima zan kira ku ta wayar Auta akoi wani shirin da zamuyi kuma ki dage akan shawarar Khalid da Aryan yanzu ki mai da masa da wayar sa dan naga lokacin ya tafi zaije wajen aikin sa kar kije kiyi laifi rike masa waya da kikayi" miƙewa tsaye tayi kafin tace "to Aunty farida na gode sosai" "ba sai kin min godiya ba ke dai ki chigaba da yin abun da na faɗa miki In Sha Allah mun kusa nasara" a chikin zuchiya ta amsa da amin tare da chiro wayar daga kunnenta bata iya komai a wayar san nan ba dan haka bata katse kiran ba ta mai da masa da wayar yana zaume saman sofa kamar yadda ta bashi haka ta dawo ta same sa kusa da shi ta zauna tare da miƙa masa wayar tana faɗin "gashi yaya Prince Nagode" an sar wayar yayi tare da miƙewa ya fice daga ɗakin,bin bayar sa da kallo tayi har ya fice, tana kokarin miƙewa sai gashi ya dawo ɗakin a tsakiyar ɗakin ya tsaya tare da miƙa mata hannu sa alamar tazo ta ansa miƙewa tayi chikin sauri ta kariso wajen sa sim card nata ya miƙa mata tare da faɗin "now zaki iya kiran kowa sister ki ta dawo dai dai" yana kai karshen maganar ya juya chikin sauri tace "yaya Prince to dan Allah kasamin kati awayar" ba tare da ya juyo ba yace "akoi card a chiki" "to yaya Prince dan Allah ina neman wata alfarma ma" sai lokacin ya juyo yana kallon ta tare da dakatawa da tafiyar da yake takowa tayi a hankali tazo kusa da shi chikin sanyi murya tace "yaya Prince ina son abubuwa da ɗan dama ina son perfume ina son kayan sawa ina son...sai kuma tayi shiru ta fasa faɗe, kallon ta yayi from head to toe kafin yace "wayace ki sanya min perfume na? Waro ido waje tayi tana nadamar tambayar sa da tayi yanzu gashi ta tonawa kanta asiri, harara ya wurga mata kafin ya sake chewa "ki shirya muje" yana kai karshen ya juya "yaya Prince bani da kayan masu hankali a chikin akwatin wanda zan sanya na fita" "ki sanya jallabiya ta" ya kai karshen maganar tare da ficewa tsalle ta buga tana dariya da sauri ta wuche dressing room nashi ta ɗauko jallabiyar sa ta sanya jallabiyar ya fi karfin ta har jaa yake a kasa sosai itakam bata damu da yawan da jallabiyar ya mata ba sai murna take ta fito daga ɗakin baya palo dan haka sai ta wuche ta nufi harabar gidan Yana zaune chikin motar sa sunyi reading tafiya da alama ita suke jira tsayuwa tayi ta rasa wani mota zata shiga chikin sauri Abdol ya buɗe motar ya fito ya buɗe mata gidan baya in da Bgs ke zaune,satar kallon sa tayi ta kasan ido taga ko ya kalli abun da Abdol yayi kuwa ganin ko kallon in da suke bai yi bane hankali sa na kan system dake saman chinyar sa, hakan ya sanya ta tako jiki ba kwari ta shiga kusa da shi ta zauna tana jiran taji me zai che rufe motar Abdol yayi ya buɗe gidan gaba ya shiga mazaunin driver ya tayar da motar da matsanancin gudu suka bar gidan wani katafaren shopping mall suka shiga bayan sunyi parking Abdol ya fito ya buɗewa Bgs ɓangaren sa sanan ya buɗe wa hiyana,kusan a tare suka fito sai kallon wajen take tana satar kallon sa gaba yayi ta bi bayan sa Abdol ya rufa musu baya tun kafin su shiga chikin wajen ya sanya face mark a face na shi Suna shiga chikin shopping ɗin Abdol yayi saurin ɗauko masa kujera ya zauna tsayuwa hiyana tayi kusa da shi dan ita gaba ɗaya wajen ma tsoro yake bata da ɗan tsawa Bgs yace "ki wuce kije ki ɗauki abubuwan da kike bukata mana kina ɓatamin lokaci!" Tsuke fuska tayi kafin tace "ni wlh yaya Prince tsoron wajen nake ji ba zan iya zuwa ni kaɗai ba sai dai ka rakani" a sukwane ya ɗago kai yana kallon ta lokacin guda taji numfashi ta ya tsaya dan irin kallon da ya mata tsoro take kar yace an fasa sayan komai su koma gida,kallon ficekar hiyana Abdol yayi kafin ya juyo ya kalli Bgs chikin girmamawa yace "sir let me escort her tun da tana tsoro" wani mugun kallo Bgs ya wurga masa wadda ya sanya shi juyawa ba shiri ya ɗauke kansa daga garesu ya mayar yana kallon kofar shigowa,miƙewa bgs yayi yana faɗin "wuce a mai daki gida tun da ba sayyayyar zaki yi ba" yayi maganar tare da kama hanyar fita chikin sauri ta riko hannun sa tana faɗin "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ka rakani karkace mu koma wlh ina bukatar kayan ne" ta karisa maganar kamar zatayi kuka juyowa yayi ya kalleta kafin ya saukar da kallon sa kan hannun sa da ta riƙe ganin hakan ya sanya ta sake masa hannun sa da sauri chigaba yayi da tafiya har ya fice daga wajen,tsayuwa tayi a ranta tana faɗin "yau zan gani rashin imanin ka ya kai ka iya tafiya ka bar ni a nan ne ko kuma akoi sauran imani a zuciyar ka kuma wlh ko kasheni zakayi bazan fita shopping ɗin nan ba har sai mun yi sayayyan nan bare ma ba abun da ka isa kamin yanzu dan Ammi ta sanar dani bazaka kara buguna ba wlh yau sai nayi maganin ka sai ka sauke girman kan nan naka yau" tana tsaye tana kallon su ta chikin glass har suka tada motocin su suka fice daga shopping ɗin waro ido waje tayi tana kallon su har suka kurewa ganin ta hawaye ne ya fara gangarowa a kan kuncin ta nan take tafara na damar dama bata biyewa zuchiyar taba da ta bishi sun tafi ta hakura da sayayyar yanzu ya zatayi tayiwa mijin ta laifi yayi magana ta ki bin maganar sa wai menene ya shiga kanta wayyo Allah" chikin kuka ta sanya hannu a aljihun jallabiyar jikin ta ta chiro wayar ta ta kira layin yaya Khalid bugu ɗaya ya ɗaga chikin kuka ta sanar da shi abun da yake faruwa dariya Khalid yayi kafin yace "kiyi sauri fitowa daga wajen ki ɓuya ta inda ba wan da zai ganki ganinan zuwa dan ina da tabbacin zai aiko a ɗauke ki amma bari muyi wasa da hankalin sa kaɗan" haka ko akayi chikin sauri ta fito daga wajen kamar yadda Khalid ya umarce ta ta boye ta bayan wani hospital dake kusa da wajen, bata fi 10mins da tsayuwa a wajen ba sai ga motar yaya Khalid,kiranta yayi awaya akan ta fito su tafi da sauri ta fito har tana haɗawa da gudu ta shiga motar Khalid suka bar wajen suna tafi ba jimawa sai ga Abdol ya dawo shi kaɗai a chikin mota yazo ɗaukan ta chikin shopping ɗin ya shiga batanan tambayar mutanen wajen yayi suka sanar da shi ta fita tun ɗazun juyawa yayi ya koma wajen motar sa ya ɗauko waya ya fara kiran layin Bgs sau biyu yana kira Bgs bai ɗaga ba sai a na uku ne ya ɗaga murya har rawa yake Abdol yace "sir madam fa bata wajen ta fita ta tafi" daga tsayan ɓangaren Bgs ya ja tsaki kafin yace "to ina ruwa na ka dawo ka chigaba da aikin gaban ka" yana gama magana ya katse kiran,shiru Abdol yayi yana tunanin hali irin na ogan sa wani lokaci abun ma mamaki yake bashi mutun ne kamar ba mutun ba bazaka gane me yake so me baya so ba yanzu fa shi yache nazo na ɗauko yarinyar nan amma danache bata nan ya nuna halin ko in kula bayan kuma kallo ɗaya zaka masa kasan ya ɗauki yarinyar da mahimmanci kai Allah dai ya shiryamin oga na amma gaskiya zan so ganin ya wanna wasan nasu zai kare shida sister nan tasa Allah ya sama kar a ganta har dare muga ya zaiyi dolene ma yaje neman ta ko dan iyayen su, da wanna tunani Abdol ya shiga motar sa ya bar wajen to masu karatu mu koma Nigeria muga me sukeyi kafin mudawo kila yaya Khalid ya dawo mana da hiyanar mu Kano Zaune take saman sofa a palon habibin ta tana buga game da wayar sa ta sha kwalliya sosai jikin ta na sanye da dogiwar riga abaya pink color kanta babu ɗan kwali ta saki gashi har gadon baya tana taunar chewing gum tayi nisa chikin game da take bugawa kamar daga sama aka fisge wayar daga hannun ta a zafafe ta ɗago kai ganin yaya Aryan ne ya sanya ta turo ɗan karamin bakin ta tana faɗin "kai yaya Aryan me haka ne dan Allah" hararar wasa ya wurga mata kafin yace "wai ke baki da Aiki sai buga game to ki tashi kije ki ɗauki Kur'ani ki fara karatu zanje na duba wata criminal ina dawowa ba jimawa" miƙewa tayi tsaye chikin jin haushi tace "daman kana da wata budurwace zakache kana sona? Kallon ta yake da mamaki ya mai mai ta kalmar nata "budurwa" "eh mana budurwa ba yanzu kache zakaje ka duba ta ba to idan ma bata da lfy ne Allah ya sa ta mutu" dariya abun ma yaso bashi wai yar karamar yarinya da kishi to ko me takewa kishi yanzu oho ita da bata san menene Auren bama tukun nan,ganin yayi shiru ne ya san ta fasa ihu tana faɗin "to ni wlh babu in da zakaje sai dai muje tare kuma wlh in dai mukaje sai na kashe ta" Aryan dai yau yaga ikon Allah yama rasa mai zaiche shi da zaije hukunta zulaihat me ya haɗa shi da budurwa wani tunanine ya faɗo masa shin ko dai diyana bata san ma'anar criminal bane tuna hakan ya sanya yayi kasa da murya yace "my jidda nifa mai laifi zanje hukun tawa ni da nake dake ina ruwa na da wata ko kin taɓa kallona ina magana da wata mace ne, ina chewa wayata awajen ki take zama kin taɓa kallon hoto ko number mace? Idan ba su Aunty farida ba" jin haka ya sanya tayi shiru ta sa hannu ta rufe fuska ita adole taji kunya murmushi ya saki tare da chire hannun da ta rufe fuska da shi yana faɗin "my jidda sarkin rigima wato har yanzu baki dai na ba ko? Faɗowa jikin sa tayi tana dariya "ni dai ban taɓa kallon mutun mai kuka da dariya lokacin guda ba sai ke my jidda kuka baya miki wuya kamar yadda dariya ma bata miki wuya" ɗan karamin bakin ta ta kafa a sai yin kirjin sa ta gabza masa chizo har sai da yace "wash my jidda to laifin me kuma nayi? da akamin hukunci haka"chikin shagwaɓa tace "Allah yaya Aryan ka chika neman magana to ni gaskiya ko ina ma zakaje sai dai mutafi tare dan naji kace wadda zakaje hukun tawa macece kar ina zaune a gida kai kuma kaje daga hukunci ku fara soyayya" rungumeta yayi sosai yana shafa lallausan gashin kan ta yace "my jidda nifa ke kaɗai kin ishe ni bana son ƙari ki kwantar da hankalin" ɗago kan ta tayi daga kirjin sa tana kallon face nashi tace "yaya Aryan to yanzu dai ka askemin gashin nan dan wlh yana damuna" juyawa yayi ya kamo hannun ta ta baya ya haurar da ita bayan sa ya goyata ya nufi hanyar fita yana faɗin "muje ki rakani wajen mota kuma idan kika kuskura kika taɓa min wanna kyakkyawar bakin gashin nawa sai na miki hukunci gaba ɗaya jikin ki wanna kyakkyawar gashin naki yafi komai burgeni" "kai yaya Aryan Allah ni kuma ban son gashi ni gaskiya askewa zanyi" tayi maganar dai dai lokacin da suka fito harabar gidan "to shikenan kina aske gashin naki ni kuma zan Aure mace mai gashi domin ni inason mace mai gashi sosai" hannu ta sanya da karfi ta za gashin kansa har sai da yace "wash haba my jidda" yayi maganar tare da sauke ta ɗaure fusaka tayi sosai tana faɗin "yanzu duk dogon gashin kan nan naka bai ishe kaba sai....ba ta karisa magana ba tayi shiru tare da juyawa ta bashi baya, murmushi yayi kafin yace "oh my goodness my jidda wai fushi kikayi kenan? to shikenan yanzu dai muje ki rakani wajen mota idan na dawo sai na rarrasheki sauri nake yanzu" make kafaɗa tayi tana faɗin "aa ni ba zan je ba na fasa rakiyar kayi tafiyar ka" juyawa yayi ya nufi parking space yana faɗin "Allah ya sa na haɗu da wata baby kyakkyawa a hanya nayi wuff da ita" jin abun da yace ya sanya ta juyo da gudu tayi tsalle ta haye saman bayan sa tana dariya,buɗe baki yayi zai yi magana wayar sa ta fara ringing,chikin sauri ya fito da wayar daga aljihun sa dan ya san call ɗin Bgs kawai yake expecting chikin sauri yayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunne yana faɗin "hello my blood" daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "ba sai kaje ba na sa an saki yarinyar" "What!!! Aryan ya furta azafafe tare da sauke diyana kasa daga bayan sa ya jingina da jikin motar sa "akan me zaka sanya a sake ta!? "Akoi dalili idan na gama da case ɗin zakaji" yana kai karshen maganar ya katse kiran juyowa Aryan yayi yana kallon diyana, gaba ɗaya yama manta bata da ɗankwali a kanta, "my jidda jeki ɗauko hijabi kizo mu tafi" "to" kawai tace ta wuce ta koma part nasu,binta yayi da kallo har ta shige ajiyar zuchiya ya sauƙe tare da ɗaga kai yana kallon sama jim kaɗan ta fito sanye da hijabi ɗan karami zuwa kirji,kallon ɗaya ya mata ya kawar da kansa tun bata kariso ba ya shiga motar gidan gaba mazaunin driver shiga ɗayan gefen tayi tana faɗin "yaya Aryan daman ka iya tuka motane? Yau kenan bazaka tafi da wayanchan masu mummunar fuskan ba" girgiza kai kawai yayi ya tada motar yaja suka nufi gate dan ya lura idan ya biyewa diyana sai su kwana a nan, a bakin gate na gidan ya tsai da mota tare da sauke glass ɗin motar ya dubi Shahram yace "ni kaɗai nake son fita kuma ba lallai mu dawo yau ba" yana kai karshen maganar ya ja motar da gudu suka fice daga gidan Gudu yake shararawa sosai kamar zasu tashi sama chikin kankanin lokaci suka fita garin kano dai dai kafin su isa kwanan ɗan gora dake hanyar Zaria a wani ɗan karamin daji kusa da checkpoint na sojoji ya tsai da motar sa kusa da wata itacen mango dake fuskantar checkpoint ɗin, juyowa yayi yana kallon ta sai fakan kumbure kumbure kumatu take, murnushi ya ɗan yi kafin yace "my jidda sarkin shagwaɓa to yanzu kuma me nayi?ake fushi da ni" kara turu ɗan karamin bakin ta tayi tana wasa da ɗan yatsan hannun ta bata che da shi komai ba, jawota yayi ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa ya fara shafa bayan ta yana ɗan bubbuga ta a hankali kamar yar baby "my jidda wai me nayi ne? Kasa kasa tace "ba kai ne ka rinƙa gudu sosai da motar ba da yanzu mum mutu fa? ni fa bana son na mutu ban sa kayan sojoji na riƙe bindiga kamin hoto ba" ɗago habar ta yayi suna kallon juna kafin yace "In Sha Allah babu abun da zai faru ba zaki mutu ba har sai kin haifa min baby's dozin uku,dariya tayi sosai ta sanya hannu ta tana wasa da jikin rigar sa tace "yaya Aryan dozin uku fa kace kowani dozin guda goma sha biyu ne fa,tab ai ni ko baby uku ba zan haifa ba baby's biyu nake so ɗaya takwarar Ammi ɗaya takwarar Abba shike nan sun ishe ni" haɗe fuskokin su yayi chikin tsananin kaunar ta ya fara magana "gaskiya my jidda ina son baby's dayawa kuma ni bana son mata dayawa mace ɗaya ta ishe ni dan haka ki shirya ansan baby's koda 12 ne kin ji? Ɗago ido tayi suna kallon chikin idon juna yayin ta shi kuma yake goggoga mata karan hanchin sa a saman nata yana shafa ta da hannu ɗaya "Yaya Aryan...bai bari ta yi maganar da take son yi ba ya haɗe bakin su waje guda waro ido tayi waje tana kallon sa ɗayan hannu sa ya sanya ya rufe mata ido chikin dabara ya kwantar da kujerar motar da suke kai kwanchiya yayi da ita a jikin sa bakin su manne da na juna zuro ɗayan hannun sa yayi ta saman rigar ta tare da kara matse ta a jikin sa sosai wani daddaɗar ajiyar zuchiya ya sauke lokacin da hannun sa ya sauka saman lallausan tula tulan breast nata chikin sauri diyana ta kwache bakin ta daga nashi tana kokarin miƙewa daga jikin sa ya sake jawota a kule tace "yaya Aryan ni ka sake ni akan me zaka taɓa min nono?" mamaki ne ya kamashi ji yadda ta kira sunan su ko ajikin ta wanna dole ya mai data makaran ta da islamiya dan ba abun da ta sani jawo ta yayi ta faɗa jikin sa ya kankanme ta da kyau ya fara yi mata raɗa a kunne "my jidda wanna fa kayanane pls karki hana ni wasa da su namiki alkawari iya wasa kawai zanyi da su ko ganin su ba zan yi ba" shiru ta masa kamar bata ji me yace ba ta fara kuka kasa kasa,ba tare da ya lura da kukan nata ba ya fara kokarin zuge mata zip ɗin gaban rigar ta ji yayi ana knocking na glass ɗin motar ba tare da ya miƙe ba ya sanya hannun sa ya sauƙe glass na motar kasa, kamar daga sama yaji anja kofar motar da karfi an buɗe ana faɗin "fito munafiki ka sato yar mutane zaka mata fyaɗe ko? daman tun da naga kayi parking na motar ka a nan na fara zargin motar irin wanna shirgegiyar motar awan nan dajin dole ayi zargin ta ashe ashe zargina gaskiya ne maza ka fito yau taka ta kare!!" ɗan ɗago kan sa yayi yana kallon masu maganar wasu sojoji ne su uku a tsaye suna riƙe da gun tsaki yaja tare da mai da kansa ya kwantar dan gaba ɗaya jikin sa a mace kokarin miƙewa diyana take dan ta tsorata ganin sojojin nan jikin ta har kerma yake kara sautin kukan nata tayi sosai, hannun ta ya kama ya sake jawota jikin sa chikin tsawa ɗaya daga cikin sojojin yace "lallai wanan ka chika marakunya bar gani ka fito daga babban gida kana yawo da wanna shirgegiyar motar yau zaka gane kuren ka ko uban ka bai isa ya fidda kai ba yau!!" shi dai Aryan ko kallon in da suke bai sake yi ba gashi yama kasa tashi gaba ɗaya jikin sa a mace, damkar kafar sa ɗayan sojan yayi yana jansa yana faɗin "ka fito daga chikin motar nan munafiki yau asirin ka ya tonu zaka gane kuren ka, ganin sojan nan ya damki kafar yaya Aryan yana jan sa ne ya sanya diyana ta fasa ihu tare da kara kankame Aryan ɗin ta waro idon sa waje yayi tare da yunkurawa zai miƙe zaune jan kafar sa da sojan chan ya riƙe yayi yana kokarin zama tafiya sojan yayi luuuu ya buga kansa da jikin stearin motar da kyar sojan ya ja kan sa ya fitar ya tsaya a gefe tsaki Aryan yaja tare da mayar da diyana saman nata kujerar ya zaunar da ita chikin dashewar murya ya bawa diyana umarni akan ta zauna a mota karta fito, kafafunsa ya zuro waje kafin ya fito gaba ɗaya chike da jin haushi ɓata masa farincikin sa da sojojin nan sukayi ya ɗauke babban su da wani gigitatchiyar mari wadda sai da sanya shi tangal tangal kamar zai faɗi lokacin guda yaji duniya ta tsaya masa chak gaba ɗaya kunnen sa ta dai na jin sautin komai marin Aryan fa ba wasa ba, a zafafe sauran sojoji biyun suka ɗaga gun suka sai ta Aryan da shi suna faɗin "kneel down" To masu karatu sai mun haɗu ranar Monday idan mai dukka ya kai mu ku bini bashin 2 page love u all 💋Duk Karfin Izzata 💋 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Book 2 Page 24 .... Kallon su Aryan ya fara yi daga sama har kasa kafin ya mai da kallon sa ga sauran sojojin checkpoint ɗin dake nufo su,tsaki yaja tare da komawa ya zauna saman kujerar motar chikin sanyin murya yace "my jidda ya isa kukan nan wai da me kike so ɗaya na jine da wayan nan da suka ɓatamin rai ne ko kuma da kukan ki?" Rage sautin kukan nata tayi chikin shesshekar ta fara magana "yaya Aryan mu koma gida ni tsoro nake ji ban san wajen nan ko kaɗan" yana kokarin yin magana wayanchan sojojin suka iso wajen babban chikin su ya sanya hannu ya damki kwalar rigar Aryan yana faɗin "wuce muje" ɗago kai Aryan yayi yana kallon sojan kafin ya mai da kallon sa saman wuyar rigar sa a razane sojan ya saki wuyar riga chikin tashin hankali ya duka gasa yana faɗin "innalillahi wa Inna ilaihir rajiun Lefternal general Aryan" ba shiri sauran sojojin ma suka zube kasa dan sun san sunan Aryan fuskar sa ce dai basu taɓa gani ba tsaki Aryan yaja kafin yace "kuna kan dai dai ai bakuyi laifi ba in da nine na kama mutun zai yiwa yarinya fyaɗe to da yanzu maganar jana'izar sa ake ku tashi ku koma bakin Aikin ku amma ina son ku sani wanan matatace ba sato ta nayi ba" miƙewa sukayi chikin rawar murya babban su ya ɗan leko kai yana faɗin "sannu madan" hannu Aryan ya ɗaga musu chikin sauri yana faɗin "ba ta bukatar sannun ku ku wuce bakin Aikin ku kawai nace" jikin su har kerma yake suka wuce suka bar wajen dawo da lallon sa yayi kan diyana "my jidda am sorry na wahalar da ke ko? Haka kawai yau naji ina son in tukaki a mota da kai na muyi tafiya mai nisa muna tafiya muna hutawa a hanya, Abuja nake son muje zaki iya jure tafiyar ne ko kuma in kira waya akawo helicopter mu karisa da shi?fa ɗowa tayi jikin sa tana kuka kasa kasa mai do da kafar sa chikin motar yayi tare da ɗaka kugerar motar ta dawo dai dai ya jawo kofar motar ya rufe ya tada motar,ganin ya kunna motar ya sanya ta ta tashi daga jikin sa tana kokarin komawa wajen zaman ta ta zauna da kyau "me yasa kika tashi? Ya tambaya dai dai lokacin da ya juya kan motar suka bar wajen wayar sa ya ɗauko ya fara kiran layin Bgs,wayar na ta ringing Bgs bai ɗaga ba sai da wayar ta kusa yanke wa sanna ya ɗauka manna wayar Aryan yayi a kunnen sa yana faɗin "menene next? Daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "kaje zuwa idan ka isa in da ya dace zan sanar da kai" yana kai karshen maganar ya katse kiran,ta chikin mirrow motar ya kalleta ta kwantar da kanta a jikin kujerar mota tana kallon hanya da glass na gaban mota,gudu yake shararawa sosai kamar zasu tashi sama lokacin kan kani suka isa tsakanin zaria da kaduna kafin su kai jaji ya karya kwana ya sauka daga kan titi ya shiga daji yayi tafiya mai ɗan nisa tun suna iya hango titi har suka dai na hangowa chikin tsoro diyana tace "yaya Aryan wai ina zamuje ne?naga sai shiga daji kake" ta kai karshen maganar dai dai lokacin da ya tsai da motar a kasar wata bishiyar dalbijiya,juyowa yayi ya jawota jikin sa chikin sanyin murya yace "my jidda kina matar Lefternal general Aryan bai kama ta ki ji tsoron wani abun ba kuma fa karki manta tare kike da jarumin mijin ki" "ni yaya Aryan ba fa tsoro nake ji ba kawai ina mamakin me ya kawo mu ɗajin nan ne" zai yi magana wayar sa tayi kara alamar shigowar sako chikin sauri ya saketa tare da ɗaukan wayar ya duba sakon Bgs murmushi ne ta kubche masa lokacin da yake karan ta sakon, sakon ne kamar haka "kai zaka rabu da yar kutane ka fita kayi aikin da ya kawo kane ko dai sai ka rusa mana target" reply ya shiga rubutawa Bgs kamar haka "wai kai Bgs a motar ma bazaka barni na ɗan huta ba sai ka samin ido ko? to wlh wata rana sai kaga abun da zai hana ka barci wato kai na lurama har first night ɗina ma sai ka gani ko? To ka shirya idan my jidda ta sume kai zaka zo ka du bamin jikin ta" yana gama tura sakon ya turawa bgs tare da kwashewa da dariya har da riƙe chiki, baki buɗe diyana ke kallon yadda yau yaya Aryan ke tikar dariya ko me ya sa shi dariya oho sai da yayi dariyar sa mai isan sa kafin ya ɗago yana kallon ta "my jidda lfy kike kallo na haka? Kawar da kan ta gefe tayi kafin tace "daman yaya Aryan kana dariya haka ne? Me ya saka dariyar? Ka faɗamin sai nima na rinƙa maka dan karinƙa yin dariyar sosai kayi kyau over da kana dariyar nan" "my jidda tsiya nayiwa yayan ku shiya sanya nake dariya nasan yanzu yana chan ya karanta sakon yana chika yana batsewa na san ma sai tsaki yake ja yanzu haka ji yake kamar ya shako ni ya buga" guntun tsaki diyana taje kafin tace "wanchan mugun zaka che ai ni ba yaya na bane wlh da ina sane Allah hiyana ba zata Aure shi ba sai dai ta mutu batayi Aure ba zan kirata awaya ai anjima ta layin Aunty Zahra wlh zan gaya mata ta sa ya sake ta idan ba haka ba mugayen yara zata haifa masu kama da shaɗan" jikin Aryan yayi mugun sanyi da jin kalam diyana a kan ɗan uwan sa yasan wacece diyana duk abun da zata faɗa iya gaskiya take faɗe daga zuchiyar ta kuma bata faɗin abun da ba shi ba yanzu daman haka suka ɗauki dan uwan sa kenan? Mugu azzalumi kai ina ai ko dan kallon mugu da akewa ɗan uwan sa dole ya san yadda zai yi ya chanza sa ya zamar da shi yadda mutane ke bukata yanzu babban tashin hankali sa ɗaya shine Bgs yaji duk abun da diyana ta faɗi ya Allah ya sa kar ya kara tsanar sister akan abun da yar uwar ta tayi ganin yayi shiru ne ya sa diyana tace "yaya Aryan karka damu ba amatsayin ɗan uwan ka na zageshi ba a matsayin ɗan uwana ɗan goggona na zageshi kai ma ka kalli abun ta wanna fuskar" girgiza kai kawai yayi dan idan ya biyewa diyana zata iya sanya Bgs ya tashi motar su da bom "yaya Aryan na gaji da zama a nan dan Allah mu bar dajin nan" buɗe baki Aryan yayi zai yi magana sukaji alamun takun tafiyar mutane daga bayan su chikin sauri ya ɗauki piston gun dake saman glass ɗin motar ya ɓoye ta a jikin kujerar da diyana ke zaune ya juyo ta chikin mirrow motar yake kallon mutanen dake tin karosu wasu jibga jibgan mutane ne sanye suke chikin bakaken kaya sun sanya safan hannu baki sun rufe fuskar su da bakin kyalle ba abun da kake iya gani a jikin su sai ido akalla mutanen zasu kai 20 massage ɗin Bgs ne ya shigo wayar Aryan chikin sauri Aryan ya buɗe sakon fara karanta sakon yayi kamar haka "tun yaushe nace ka rabu da yarinyar nan kayi abun da ya kawo ka kaki nace ka ɗauko yarinyar nan ne ba dan komai ba sai dan mu kama mai neman sister ta dan mu gane wanene amma ka zauna kana shirme to yanzu komai ya kwaɓe ka kwachi kan ka da kanka tun yaushe nake faɗa maka mata rauni ne kaki yarda to yanzu dai sai dai in che maka all the best" dogon numfashi Aryan yaja lokacin da ya kammala karanta sakon dai dai lokacin mutanen suka iso waje motar da karfi ɗaya daga chikin su ya ja murfin motar ya ɓalleta damko kwallar rigan Aryan yayi ya fito da shi waje ihu diyana ta fasa tana faɗin "yaya Aryan ba shi ya sanya tun ɗazun nace maka mu tafi gida ba wayyo Allah Hiyana na ta" chikin zafin nama ɗaya daga chikin mutanen ya buɗe kofar motar ta gefen da diyana take ya fisgota waje Atare suka jerasu ita da Aryan ihu diyana take sosai tsawa ɗaya daga chikin mutanen ya daka mata "kiyi mana shiru!!! Ba ku yan lekan asiri ba wlh yau kwanan ku takare a nan zamu kashe ku ba sai mun je wajen oga ba" chikin kuka diyana tace "wlh baku isa ku kashe mu ba kasan ni kanwar wacece nifa kanwar bgs ne Brigadier general Safras ni na san yayana ba zai taɓa bari ku kashe ni ba" asukwane Aryan ya juyo yana mamaki wai ba yanzu ta gama zajin Bgs ɗin ba,yanzu fa ta gama chewa shi ba yayan ta bane amma daga ganin mutanen nan har ta chan za magana itako ko ajikin ta ihu take tana faɗin "mai kama da hiyana ina kake kazo ka chechemu wayyo karka bari a kashe ni hiyana zatayi maraici" shi kan shi Bgs dake zaune gaban desktop computers yana kallon su ta hanyar Cameran dake liƙe da bottin ɗin gaban rigar Aryan sai da yayi dariya dan diyana tayi mugun bashi dariya A fisace babban chikin su ya ɗaga hannu zai zabgawa diyana mari dan ta ishe su da ihu takiyin shiru zata tona musu asiri, chikin sauri Aryan ya riƙe hannun sa yana faɗin "Sorry oga zan sa ta tayi shiru" fisge hannun sa mutumin yayi ya wuche yayi gaba sauran tawagar tasa suka tasa Aryan da diyana a gaba suka fara tafiya kasa kasa Aryan yace "my jidda kiyi shiru kinji yanzu zamu bar wajen nan" tana son ta rungumesa amma tana tsoron kutanen dake bayan su dan haka sai ta hakura ta kame jikin ta tayi shiru Sunyi tafiya mai ɗan nisa kafin su isa wani kewayayyen waje mai girman gaske chikin wajen suka shiga manya manyan yan ta'addan ne awajen ga dilolin coken,daga gefe guda wasu majiya karfin samarine ke haɗan bomabomai ga manya manyan akwatina chike da bindigogi da kayan yaki Aryan na ɗago ash eyes nashi karaf ya sauka kan zulaihat dake zaune saman kujera kusa da wani alhaji yasha Ruwan mamaki daman ya san zaa rina tun da yaga Bgs ya saki zulaihat kuma yace ya fito tare da diyana su bi hanyar Abuja ya san da biyu ashe zulaihat dilar kayan maye ce lallai Bgs yaci sunan sa Brigadier general Safras ba abanza ashe aka bashi mukamin ba baya kasar amma yana yiwa kasar sa Aikin da ko shugabannin da suke kasar basa yi lallai a yau ya kara sarawa Bgs Miƙewa zulaihat tayi daga saman kujeyar ta kallon dadyn jabir tayi kafin ta juyo ta kalli Aryan chike da izza ta fara takowa ta nufo su Aryan sanye take chikin wando zuwa chinya da rigar sa da bata gama rufe chibiya ba sai busan sigari take tana taku chike da sheɗan chi gaban Aryan tazo ta tsaya kallon sa ta farayi from head to toe kafin tace "ba laifi dai zan ɗan lallaɓa da kai muje dan a hannu nake wlh naso a che wanchan banzan ne ya bibiyemu da ya gane kuren sa dan a bukace nake da shi ya kwanta min a rai sosai amma kaima ba laifi zanyi maleji" juyawa tayi ta dubi dadyn jabir tace "dady zamu shiga daga chiki kasa su murkus su kawomin giya kwalba biyu" bata jira amsar dadyn nata ba ta juyo ta kalli su murkus tace "ku samin shi a chikin ɗaki" suna kokarin kama Aryan diyana ta riƙe hannun sa chikin kuka take faɗin "wlh babu in da zaku kai min mijina sai dai muje tare" damko gashin kanta ta chikin hijabi zulaihat tayi tace "ni ma zan so mu tafi dake ɗin dan kiga yadda akewa namiji fyaɗe idan na gama da shi kuma sai kema na ɗan ɗana miki daɗin duniya dan daga ganin ki zakiyi daɗi kai murkus idan kun kai shi ɗaki ku ɗaure min shi a saman gado sosai fa ita kuma yarinyar ku ɗaure ta a gefe ta yadda zata ji daɗin kallo na a saman mijin ta da kyau" tana kai karshen maganar ta hakaɗe diyana sai da tayi tangal tangal kamar zata faɗi, da kyar ta kame jikin ta ta tsaya Gyaran murya Aryan yayi kafin yace "kafin su shiga da mu ciki ina son in yi magana da babanki" tsaki zulaihat ta ja kafin tace "ba zaka samu wanan damar ba kai shege murksu ku wuce min da su chiki" kakkama Aryan su murkus su kayi su 6 ɗaya daga chikin su kuma ya nufi diyana yana kokarin kamata kamar daga sama sukaji harbin gun tasss dai dai sai tin goshin wan da yazo kama diyana builet ɗin ya sauka nan take ya faɗi kasa gawa, chikin sauri su murkus suka saki Aryan suka nufi wajen gun nasu suna faman ɗaukan gun ɗin wani wawan bugu Aryan ya kaiwa wani ɗan ta'adda dake kusa da shi yana rike da gun faɗuwa kasa ɗan ta'adda yayi tare da yasar da gun ɗin hannun sa a sukwane Aryan ya ɗauki gun ɗin kai kallon sa yayi kan dankareren agogon dake manne a hannun sa call ɗin Bgs ne ya shigo chikin agogo ba tare da ɓata lokacin ba yayi picking tare da fara sakewa yan ta'addan ruwan buleit da hannu ɗaya "ka fara kashe ta kafin kowa" abun da Bgs ya faɗi kenan ya katse kira rungumo diyana Aryan yayi da hannu ɗaya ɗayan hannun kuma ya riƙe gun yana ruwan builet gaba ɗaya yan ta'addan neman gudu suke dan Aryan wuta yake sake musu ba na wasa ba juyawa yayi ya goyi diyana a bayan sa sosai ta kankame sa ta runtse ido ta kwantar da kanta a bayan wuyan sa sai ta zulaihat da ke kokarin guduwa Aryan yayi ya ɗauke ta da buleit tass a dai dai tsakiyar goshin ta nan take ta faɗi kasa wanwar sai gawa ihu dadyn jabir ya fasa yana kiran "my daughter!! My daughter!!! Amma ina ko motsi zulaihat ba tayi ba, sai ta dadyn jabir Aryan yayi zai harbesa builet na shi ya kare kan kace me yan ta'addan sun kewaye shi da bin digu,umarnin dadyn jabir kawai suke jira su harbi Aryan da diyana shi kuwa dadyn jabir ya durkushe kan guiwowin sa gaban gawar zulaihat yana kuka yana kiran "my daughter ki tashi kin san kece rayuwa ta ki tashi my daughter!!! Kamar wani mahaukaci dadyn jabir ya zama "Oga umarnin ka fa kawai muke jira muɓarar da wanna mutumin" chewar murkus sai lokacin dadyn jabir ya ɗago idon sa wadda suka sauya sukayi jaaa sosai miƙawa tsaye yayi ya nufi wata kofa dake wajen yana faɗin "ku kashe su dukkan su ko gawar su ban yarda abari ba ku kasamin namar jikin su ku kawo min shine zai zama abincin darena" yana kai karshen maganar ya shige ta chikin wanna yar kofar Ɗana bindigogin su su murkus suka yi suka sai ta Aryan dake goye da diyana wadda ta ɓoye fuskar ta abayan wuyar sa ta runtse idon tana jiran taji ta a lahira kawai, kamar daga sama sukaji murya mai sauti ana faɗin "kayi kasa oga" duƙawa kasa Aryan yayi goye da diyana kan kache me ko ina na wajen ya kaure da ruwan albirushi ban da karan manya manyan jiga jigan bidigogi ba abun da zakaji a dajin nan wasu jibga jibgan sojoji ne suka jiro chikin daji suna rike da manya manyan gun masu lfy da numfashi lokacin guda suka yiwa yan ta'addan nan rubdugu kan kace me sun kashe su gaba ɗaya sauke diyana Aryan yayi a fusache ya nufi ɗakin da dadyn jabir ya shiga yana shiga wajen sai yaga ashe ba ɗaki bane hanya ce awajen hakan na nufin dadyn jabir ya gudu ina ba zai yiwu ba dole mu kamo mutumin nan dole mu kashe sa amma kafin mu kashe sa sai ya faɗa mana me haɗin sa da family Abubakar saraki me tsakanin sa da Abba dayake bibiyar mu chike da ɓacin rai Aryan ya juya ya koma wajen sojojin su diyana ya tsugunne yadda ya barta ta kasa miƙewa dan ita gani take mutuwa zasuyi chikin jin haushi Aryan yace da sojojin sa "ku tashi dajin gaba ɗaya da bom ku tattara gun ɗin nan ku mikasu a headquarter ayi min bincike akan tayaya akayi aka shigo da su kasar nan gashi dai dukka gun ɗin sabbi ne waye yayi order su ina san amin bincike akan su nan da 2dys in samu result" yana kai karshen maganar ya duƙa ya ɗauki diyana ya saɓa ta a kafaɗar sa suka nufi wajen motar sa Bayan sun zauna chikin ɗaya daga chikin motan da sojojin sa suka zo da shine tun da nasu motar su murkus sun ɓalle marfin slowly ya juyo ya dubi diyana dake zaune a mazaunin ta na kugerar gaban mota tana kuka kasa kasa,chikin nitsuwa ya fara magana "my jidda kiyi hakuri yau nayi miki wasa da rayuwa ko?dolece tasanya ni yin hakan bani da zaɓi dolene nayi hakan kin ga yanzu sanadiyar yin hakan munyi babban kamu muna son mu kama mai bibiyar sister ki che dan an sanar da Bgs akoi mai bibiyar sister yana neman ta shi ya sanya muka shirya yin hakan to gashi yanzu a dalilin yin hakan da mukayi gashi mun ragewa kasar mu mugun iri kuma munga fiskar makiyin mu duk da ya gudu zamu kama shi ba jimawa tun da yanzu mun san face nashi kuma in Sha Allah zamu kama mai bibiyar sister ma duk da shima ina da tabbacin yana da allaka da wanchan makin namu domin binciken Bgs akan mai bibiyar sister nan ta bashi result kin ga kenan suna da alaka amma koma me dole nima na koma bakin aiki dan mu ragewa kasar mu mugun iri" faɗowa jikin sa tayi ta kan kame sa tana faɗin "ni dai yanzu yaya Aryan ka mai da ni gida tsoro nake ji kabar yin duk wata magana yanzu sai mun koma gida ni yanzu ma bana jin abun da kake faɗe ni dai kawai inason in ganni kusa da Ammi na" Aryan ya lura diyana na chikin tashin hankali har yanzu bata nitsuba dan haka sai ya kunna motar ya ja da gudu suka bar dajin Uk Wuni yau gaba ɗaya Bgs a gaban computer ya wuni sai karfe 12:10am ya fito daga ɗakin binciken na shi kai tsaye betroom na shi ya wuce yana shiga ya nufi toilet har ya kai bakin kofar toilet ɗin sai kuma ya juyo ya dawo ya zauna a bakin gado tare da chiro wayar sa ya fara kiran layin Khalid, lokacin da call ɗin Bgs ya shigo wayar Khalid zaune suke a palon part nasu shi da Zahra da Hiyana dariya Khalid yayi lokacin da ya ga kiran ɗago ido yayi yace "sister bgs ne ke kirana wata kila ya sha wahalar neman ki ne da bai ganki ba shine ya kirani ko zan taimaka masa bari dai na ɗaga naji me zai che, chikin sauri yayi picking call tare da sanya wayar a H-free yana faɗin "hello" daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "kai Khalid kace yarinyar nan ta kawomin black tea mara suga sanan kuma bata ga time ɗin chin abin cina yayi bane da bazara kawomin abinci ba" chikin dakiya Khalid yace "wace yarinya kuma? Tsaki Bgs yaja kafin yace "ban sani ba kaji? kai ma ka shirya na kusa dawowa ta kan bari dai na gama binciken da ya ɗauke min hankali yanzu na baku 2mins kasa yarinyar nan ta kawomin abinci idan ta haura 2mins" bai sake magana ba ya katse kiran da mamaki Khalid ya juyo ya kalli su Zahra tun bai yi magana ba hiyana ta miƙe tare ɗaukan jakar shopping da sukayi da yaya Khalid ta fice daga palon chikin sauri tana tunanin wai shin yaya Prince ɗin nan kam mutun ne ko aljani wai yanzu yana nufin yasan yaya Khalid ne ya ɗauke ni tab, da wanan tunanin ta nufi kitchen ta ɗauko abinchin sa ta fito ta haura sama Lokacin da ta shigo ɗakin baya nan sai saukan ruwa da taji a toilet ne ya tabbatar mata yana wanka ne saman sofa table ta ajiye masa abincin tana ajiye masa ta wuce chikin sauri ta shirya kayan da suka sawo da Khalid a trolley ɗin ta ta dawo ta wuce dressing room na shi ta fito masa da kayan barci riga da wando farare tas masu laushi ta fito ta ɗaura masa saman gadon chikin sauri ta chire kayan jikin ta ta ɗauko wando da rigar da ta ajiye da safe ta sanya a jikin ta haɗaɗen perfume da yaya Khalid ya saya mata a shopping da sukayi yau ta sanya a jikin ta ba karamin kyau tayi ba kayan sun fito da ita sosai sai dai dasu da babu duk ɗaya ne iya chinya wandon ya tsaya mata shi kuma rigar iya chibiyar ta ya tsaya tara gashin kanta tayi zata ɗaure zuchiyar ta ya tuna mata da chewar da alama Bgs yana matuƙar son gashin kanta dan haka bai kamata ta rinƙa rufe gashin ba tuna hakan ya sanya ta saki gashin har gadon bayan ta ta koma saman sofa mai zaman mutun 3 ta zauna ta takure waje guda tana jiran sa wani mugun kunyar sa take ji ji take kamar ta tashi ta sanya hijabi Da zaman ta bai fi 10mins ba sai gashi ya fito daga toilet ɗaure da towel a kugun sa ta kasan ido ya kalli in da take ba tare da ya tanka taba ya wuce gaban mirrow chikin sauri ya shafa body lotion nashi tare da sanya perfume nashi mai bala'i kam shi chikin sauri ya gyara gashin kansa bayan ya kammala ya juya ya nufi wajen gadon ya ɗauki kayan barcin da ta fito masa da shi ya wuce dressing room nashi Jim kaɗan ya fito shirye chikin kayan barcin da ta fitar masa ba karamin kyau kayan suka masa ba sai murna hiyana ke yi ya sanya zaɓin ta ajikin sa wajen da take zaune ya nufo tana ganin ya nufo wajen ta miƙe tsaye saman sofa mai zaman mutun 2 ya zauna tsugunnawa kasa tayi chikin sanyin murya tace "ina wuni yaya Prince" bai am sa ba kuma bai ɗago ya kalle taba ta san ma tsalar dan haka sai ta kara matsowa kusa da shi sosai tare da ɗan kama kafar sa tace "kayi hakuri yaya Prince ba zan sake ba wlh ni ma nayi nadamar sosai" hannu kawai ya ɗaga mata alamar ya ji chikin sauri ta fara zuba masa abinci da sexy voice yace "iya tea kawai ya isa" mai da abincin tayi ta rufe kulan ta ɗauko cup ɗin tea ɗin ta miƙa masa ansa yayi tare da yi mata nuni da gefen sa da hannu akan ta zauna Miƙewa tayi ta zauna kusa da shi tana jiran taji me zai ce "wanene ya sayamin kayan nan da na gani a dressing room na!? Ji tayi zuciyar ta ya fara dukam uku uku lokacin guda ta sha jinin jikin ta tsoro take karya ce ta kwashe kayan ta zubar "ba dake nake bane!? Daɗɗaɗar muryan sa ya daki dodon kunnen ta kashe murya tayi kamar yadda yaya Khalid ya rubuta mata ta fara magana "kayi hakuri da naje wajen shopping ɗin ne sai na ga kayan sunmin kyau kuma naga zasu maka kyau shine na ɗauka maka" harchikin ran sa yaji daɗi amma afili sai ya ɗaure fuska yace "nache miki ina bukata ne? Girgiza kai ta shiga yi tana faɗin "aa bakache ba kayi hakuri ba zan sake ba" shiru yayi bai sake magana ba har ya kammala shan tea ɗin ya miƙe ya nufi saman gado, Miƙewa ita ma tayi ta kwashe kayan abincin ta mayar kitchen ta dawo ta haye saman gadon daga ɗan nesa ta kwanta "Khalid ya kai ki wajen gyaran gashi? Ya tambaya yana jawo blanket ya rufe jikin sa "eh ya kai ni" shiru suka yi ba wan da ya sake magana After 10mins Mirginowa tayi ta dawo jikin sa lokaci guda ya sauke nauyayyar ajiyar zuchiya tare da waro manya manyan green eyes nashi waje kallon ta yake sosai kafin ya matso da face nashi dai dai sai tin nata saukar da idon sa yayi yana kallon tula tulan breast nata da kusan rabin su awaje,ji yake kamar ya sanya hannu ya taɓa amma zuciyar sa na faɗa masa idan yayi hakan zata raina shi tuna hakan ya sanya ya kawar da kallon sa tare da ɗora hannun sa saman kan ta yana shafa lallausan bakin gashin kanta yana mai da numfashi duk abun da yake mata tana jin sa kudur tawa tayi a ranta in sha Allah gobe bazata sa riga ba zataga karshen tsiyar sa wlh sai ta kure sa To masu karatu mu haɗe daku ranar Monday mugani da Bgs da hiyana waye zai yi na sara zamu ga ya wasan zata kaya love u all my masoya 🥰🥰 💋Duk Karfin Izzata 💋 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Book 2 Page 25 .........a hankali ya gangaro da hannun sa saman wuyar ta lokacin guda yaji wani shock ajikin sa daga kan sa har tafin kafarsa lokacin da hannun sa ya sauka saman lallausan fatar wuyar ta,dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar zuchiya kara matse ta yayi a jikin sa yana shafa wuyar ta zuwa bayan ta jiyake hankalin sa na kara tashi ɗago habarta yayi chikin salo ya haɗe bakin su ya shiga bata hot kiss,kasa jurewa hiyana tayi ta fara yi masa mutsu mutsu a jikin sa ya matse ta sosai ya haɗe bakin su waje guda bata numfashi da kyau batama san lokacin da ta buɗe ido tana kokarin kwace kan ta dan ta samu ta shaki numfashi da kyau, hankalin sa baya jikin sa bai ma jin ta kwata kwata yayi nisha chikin kissing nata da yake sai shafe mata jiki yake, hakura tayi ta dai na kokarin kwace kan nata tayi shiru kamar mai tunani kwatsam ba zato ba tsammani taji hannun sa saman tula tulan breast nata ji tayi numfashi ta ya tsaya na wuchin gadi buɗe hannun sa yayi sosai ya damko breast nata ɗaya breast ɗin ta chika masa hannu sosai tafi karfin hannun sa, murzasu ya shigayi yana wasa da harshen sa a chikin bakin ta ita dai tayi mutuwar kwanche tana kallon ikon Allah daman yaya Prince ya iya kiss haka? kaɗan kaɗan ta fata jin breast nata na mata zafi bata da mu ba dan ita yanzu jira take kawai taga aina yaya Prince zai tsaya da kyar ya iya kama yan kananan bakin Nipple nata ya fara murza su,sai gurnani yake kamar wani zaki yana furzar da numfashi mai zafi sosai yayi kissed nata kafin nan slowly ya zame bakin sa daga nata ajiyar zuchiya ta sauke tana kokarin zamewa daga jikin sa sai ji tayi ya chap ko Nipple nata da ɗan karamin bakin nan na sa ya fara tsotsa kamar wan da ya samu sweet yana tsotsar ɗaya yana murza ɗaya zafi sosai suka fara yi mata batama san lokacin da ta ɗora hannun saman gashin kansa chikin dashewar murya tana faɗin "yaya Prince wlh akoi zafi dan Allah kabari" ina shi kwata kwata ma baya jin ta sai ma wash ash da yace lokacin da ta ɗora hannun ta a kan nashi,kuka ta fata yi masa tana masa magiya akan ya sake mata breast nata zafi suke mata ko motsawa bai yi ba bare ta sa ran zai sakin mata,data ga dai ba kulata zai yi ba sai ta daure ta hakura ta chike pink lips nata ta runtse ido tana kuka kasa kasa, shiko sai faman shafeta yake ta ko ina ɗan karamin bakin sa na kan yan kananan bakin Nipple nata sai sucking na ta yake kamar yaro ya kama nonon uwa tun tana kuka a hankali har ta fara da sauti kaɗan kaɗan yake jiyo sautin kukan nata a chikin kunnen sa amma bai damuba aikin sa kawai yake Lokacin guda taji numfashi ta ya tsaya chak na wuchin gadin sakamakon saukar hannun sa da taji a saman marar ta yana shafa wajen a hankali yana ɗan sanya ya tsar sa chikin ramin chibiyar ta ihu ta fasa masa mai karfi wadda yayi sanadiyar dawowar sa hayyacin sa chikin sauri ya sake ta tare da jan dogon tsaki ya juya yana dana sanin taɓa ta da yayi dafe kan sa dake masa tsakanin chiwo yayi ita kuwa jan blanket tayi ta rufe jikin ta tana kuka kasa kasa chikin tsawa yace "kimin shiru!! Toshe bakin ta tayi da hannu ɗaya ta sanya ɗayan hannun ta tana goge hawayen miƙewa yayi ya fice daga ɗakin yana jan tsaki yana mai dana sanin haɗa jiki da ita Sai da tayi kukan ta mai isar ta da haka har barci ɓarawo yayi awon gaba da ita Shi kuwa yana fita palo ya koma ya kwanta saman sofa mai zaman mutun 3 ba jimawa barci yayi awon gaba da shi To bari mu leko Nigeria muga me suke kafin mu dawo wata kila yaya Prince ya farka daga barcin sa KANO Zaune take saman katafaren gadon sa tana kallon kasa da alama har yanzu bata gama zama dai dai ba fitowa Aryan yayi daga dressing room nashi sanye chikin wando 3quarter baki da yar t-shirt fara mara nauyi kusa da ita yazo ya zauna tare da sanya hannu ya taɓa ta yana faɗin "my jidda muje na baki abinci ko? ɗago kai tayi tana kallon sa kafin tace "yaya Aryan wacece wan chan da tache zata maka fyaɗe? Kuma menenen fyaɗen dan buba ya taɓa chewa zai min fyaɗe a kauye" shiru Aryan ya ɗan yi kamar mai tunani kome ya tuna sai ya miƙe tsaye chikin sauri yana faɗin "ina zuwa my jidda" miƙewa ita ma tayi ta bi bayan sa ba tare da ya lura tana bin shiba Kai tsaye part na Aunty Amarya ya shiga dan tambayoyin diyana ya tuna masa da chewa zulaihat ta taɓa zuwa gidan kuma wajen Aunty Amarya tazo dan haka dole Aunty Amarya tana da masaniyar wacece zulaihat suwaye iyayen ta aina kuma za'a same su Zaune a palo ya samu Aunty Amarya tana shan fruits tsabar sauri a tsakiyar palon ya karisa sallamar tasa kallo ɗaya Aunty Amarya ta masa ta kawar da kanta gefe saman sofa mai zaman mutun 3 ya zauna yana faɗin "barka da hutawa" shiru Aunty Amarya tayi bata tanka shi ba gyara zama yayi ya fara magana "Aunty Amarya dama magana nake san muyi da ke akan zulaihat" yana kokarin chi gaba da magana kenan wayar sa tayi kara alamar shigowar sako,chikin sauri ya duba wayar sakon Bgs ne kamar haka "kache mata kana son sanin suwaye iyayen yarinyar ne dan ɗan uwan ka yana sonta domin daman sun kawo yarinyar gida ne saboda ni idan ka sanar da ita haka zata faɗa maka in da iyayen ta suke karka manta ka mata magana ta yadda zata fahimta kuma kada ka nuna mata kamar akoi wata matsala ka kula da yadda zaka mata magana dan uwace a garemu sannan ka bata hakuri dan fushi take da kai"tsaki Aryan yaja baya ya kammala karanta sako tunani yake me ya yiwa Aunty Amarya kuma da take fushi da shi gyaran murya yayi ya chi gaba da magana chikin nitsuwa "daman Bgs ne yake tambayar yarinyar da kuma iyayen ta dan yana son ta da Aure ne" da sauri Aunty Amarya ta ajiye apple dake hannunta ta juyo da kyau tana kallon Aryan chike da farinchiki ta fara magana "haba dai ai wannan abune mai sauki yanzu dai yarinyar bata nan daman kasan tana karatu a makka ne daman hutu tazo yanzu ta koma ne amma zan yi magana da mamanta sai musan ya za'ayi" chikin sauri Aryan yace "no yanzu dai ki faɗa mana gidan maman nata zamu kai mata ziyara sai muyi magana baki da baki zai fi amma zan so ache da baban ta zamuyi magana ba maman ba dan maganar Aure ba wasa ba zai fi muyi magana da baban ta" washe baki Aunty Amarya tayi tana ta farinciki tace "ai baban ta baya zama a kasar nan amma idan kunje wajen maman ta zata muku bayani yadda ya dace amma yaushe shi Safras ɗin zai zo? "Next week zai zo amma Aunty Amarya me tsakanin ki dasu zulaihat ɗin? "Yar aminiya tace" shiru Aryan yayi yana tunani yanzu awani layi zai sanya mahaifiyar sa mutuniyar kirki ko mutuniyar banza ache irin su zulaihat take hurɗa da su kai ina itama dole suyi bincike a kanta dan yanzu ya fara zargin ta itama ganin yayi shiru ne ya sanya Aunty Amarya tace "Aryan lfy kuwa?" ɗan firgigit yayi tare da ɗago ido yana kallon ta "lfylou yanzu dai ki bani address ɗin maman yarinyar tare da number wayar ta" jiki har kerma yake wajen karanto masa number wayar tare da address ɗin maman Zulaihat yana ɗago kai idon sa ya sauka kan diyana dake tsaye a bakin kofa ta harɗe hannu a kirji alama ya mata da ido akan ta koma waje kar Aunty Amarya ta ganta turo baki tayi tare da juyawa ta fice miƙewa shima yayi yana faɗin "gobe zan kai wa maman yarinyar ziyara" "dawo ka zauna ai bamu gama magana ba wato kai bakada kishi ko? Da ka shigo bakaga ina fushi da kai bane?" Komawa yayi ya zauna yana faɗin "to uwata ta kai na me nayi kike fushi da ni? Harara ta wurga masa kafin tace "kana ji kana gani kake zaune da yarinyar da ta sanya hannun ta bugi mahaifiyar ka ko? Dan tsabar mutuwar zuciya tsabar sun mallake ka ko?" Dafe kansa yayi a ransa yana faɗin "wata sabuwa yau kuma tana Aunty Amarya ta ɓullo kenan shi idan ma ba dole ba me zai kawo sa wajen ta" afili kuwa zamowa yayi daga kujerar sa ya tsugunna kasa ya kamo kafafun ta ya fara magana "haba my mum kiyi hakuri kin san fa lokacin da abun ya faru bata a hayyacin tane amma ina mai baki hakuri a madadin ta" "au ita yarinyar tafi karfin tazo ta bani hakuri kenan? Girgiza kai yayi kafin yace "aa yanzu ma ba sai anjima ba zan kirata dole ta duka ta baki hakuri barina kirata" ya kai karshen maganar tare da miƙa wa ya fice daga palon tsaki Aunty Amarya taja tare da ɗaukar wayar tafara neman layin haj sadiya Bugu ɗaya haj sadiya ta ɗauki wayar chike da farinchiki Aunty Amarya ta sanar da ita Bgs yace yana son zulaihat kuma gobe zasu kawo mata ziyara chike da farinchiki haj sadiya ta fara magana "kai ai shiya sanya na yarda da malamai na wlh na san aikin su kamar yan kan wukane yanzu duk bama wanna ba kin san dai zulaihat bata nan ko? sai kiran layin ta nake amma baya shiga kila tana chan tana sharholiyar ta takashe wayar ta ajiye wlh awannan karon idan Zulaihat ta dawo dole na kira dadyn ta yazo ya bada Auren ta na huta dan Allah ki san me zaki faɗa musu idan suka zo karsu tambayeta" tsaki Aunty Amarya taka kafin tace"na faɗa musu ta koma makaranta daman hutu tazo naija amma ina son ki sani wlh Safras ba kanwan lasa bane minti 2 ya masa yawa ya gano in da zulaihat take matikar yana da number wayar ta dan haka ki san yadda zakiyi ki nemo ta tun kan kiyi biyu babu " "In Sha Allah kar ki damu nan da kwana biyu zulaihat zata dawo dan dole awannan karon dadyn ta ya nemomin ita tun da ta kashe wayar ta" "yauwa haj sadiya kin ma tunamin kin fa san su Safras ba sa wasa akan abu ko bata lokaci yanzu ma sai da suka chemin da dadyn ta suke son yin magana dan da Aure yake son zulaihat sai kiyi kokarin ki sanar da dadyn nata" "zan sanar masa baya kasan ne shi ya sanya amma idan munyi waya zan faɗa masa na san yana jin chewa neman Auren zulaihat yar sa ɗaya tilo a duniya za'a zo zai ajiye duk wani abu da yake ya zo Nigeria dan daman bashi da wata buri da ya wuce yaga ya aurar da ita" "hmmmm ke dai ki sanar da shi zamuyi waya anjima" tana gama faɗin hakan ta katse kiran tare da ajiye wayar a gefen ta A ɓangaren Aryan kuwa a tunanin sa diyana na waje ko da ya fito bata nan kai tsaye part nasu ya koma tsaye a tsakiyar katafaren gadon sa ya hangota har ta sauya kaya zuwa riga da wando tana ta tikar rawa ba tare da waka ba abun ta mamaki ne ya kama shi ya ma kasa shigowa chikin ɗakin itako bata ma lura da shi awajen ba sai rawar ta take tika kamar babu kashi a jikin ta kai kache zata karye almost 30mins Aryan na tsaye ya zuba mata ido daya ga dai diyana ba dai na rawa zata yi ba sai ya tako zuwa chikin ɗakin shi yama rasa yarinyar nan wace irin yarinya ce mutunce karasa gane mata yanzu fa kafin ya fita take zaune shiru har da che masa tsoron yan ta'addan bai sake taba amma daga fitar sa yaje ya dawo har ta zama Michael Jackson wajen rawa kai sai dai yace Allah ya shirya masa matar nan tasa Har ya haura saman gadon diyana bata dai na tikar rawa ba bata ma san ya shigo ba sai da ya sanya hannu ya riko ta sanna ta dakata tana mai da numfashi "my jidda daman kin iya rawa haka? Taɓe baki tayi kafin ta fara magana "eh mana a gidan Aunty farida na koya idan Aunty farida bata nan sai mu kunna waka ni da Junior muyi ta rawa yanzu ma na rasa ta ina ake kunna waka a jikin Tv kan nan ne shi ya sanya nake ta rawana ba waka" murmushin ya ɗan yi kafin yace "to yanzu dai sa hijabi muje ki bawa Aunty Amarya hakuri" waro idon tayi waje tana faɗin "me nayi mata da zan bata hakuri? "Babu komai kawai kizo kije kice tayi hakuri" turo dan karami bakin ta tayi ta fara magana "ni fa ba zan je ɗakin taba kuma ban son ta dan naji tace tasan wanchan yarinyar da tache zata maka fyaɗe wato ma Aunty Amarya che ta sanya akamamu a kashe mu kenan?Wlh na tsane su dukkan su ni na manta ma baka faɗa min menene fyaɗe bama" dafe kan sa yayi kafin yace "ba sai na faɗa miki menene fyaɗe ba nan ba da jimawa zan miki wani abu makamancin hakan yanzu dai umarni nake baki kizo ki bawa Aunty Amarya hakuri" zatayi magana ya ɗaure fuska sosai yace "bana son wata magana kiyi abun da nace miki kuma daga yau idan kika sake chewa baki son Aunty Amarya to nima ki sa aran ki bana son ki dan ba zan so wan da baya son mahaifiya ta ba" ganin ransa ya baci sosai ya sanya ta faɗo jikin sa tana faɗin "kayi hakuri zanje kuma ai bani na fara chewa bana son taba itace tace bata son mu ita da Aunty Maryam" ta karisa maganar kamar zatayi kuka rungumota yayi ajikin sa sosai yana faɗin "tana son ki mana tana sun ku gaba ɗayan ku kamar yadda take san mu kawai rashin samun fahimtar juna ne" hannu ta tura chikin gashim kansa tana faɗin "yaya Aryan yaushe zan maka kitso ne? Gashin kan nan yayi tsawo da yawa"ɗago habarta yayi yace "kin iya kitso ne?" chikin sauri ta ɗaga masa kai alamar eh "to muje ki bawa Aunty Amarya hakuri sai mu dawo ki yimani" chikin sauri ta sake sa ta ɗauko hijabin ta ta nufi waje tana faɗin "to karfa ka tafi wani waje ina dawowa yanzun nan" "to" kawai yace mata yana kokarin zama sai wani tunani ya faɗo masa "yanzu idan diyana ta je bawa Aunty Amarya hakuri ita kaɗai zaa iya samun matsala dan idan Aunty Amarya tayi wani magana da bai wa diyana daɗi ba diyana zata iya mai da martani dan bata bari ko ta kwana" tuna hakan yasa yayi saurin mikewa yabi bayan ta dan sulhu yake nema da Aunty Amarya ba zai so a sake samun wata matsala ba Tana gab da shiga part ɗin Aunty Amarya ya chin mata chikin nitsuwa yace "my jidda duk abun da Aunty Amarya zata che miki ban yarda ki yi wata magana ba kiyi shiru kawai ki saurare ta idan ta gama magana sai kice tayi hakuri" "to" kawai diyana tace a tare suka shige chikin palon da sallama a bakin su kamar yadda ya bar ta haka suka shigo suka same ta saman kujera diyana ta zauna Aryan yana son che mata ta sauka kasa yana tsoron amsar da zata bashi a gaban Aunty Amarya yanzu ma yaya suke da Aunty Amarya bare kuma taji irin maganganun da diyana take masa mara kan gado ba respect tuna hakan ya sanya yayi shiru bai yi magana ba A kufule tace "kiyi hakuri Aunty Amarya" salati Aryan ya fara yi a zuchiyar sa wai yaushe diyana zatayi hankali ne ko gaisuwa babu bare ta che ykk harara Aunty Amarya ta wurga mata kafin tace "haka ake bada hakuri a gidan uban ki ina zaune a sama ki na zaune a sama" turo baki tayi zatayi magana sai ta tuna abun da yaya Aryan yace mata kallon sa tayi ta gefen ido taga alamun ran sa ya ɓaci sosai jiki ba kwari ta sauko kasa ta matso kusa da Aunty Amarya murya kasa kasa ta fara magana "kiyi hakuri ba zan sake ba" ba karamin daɗi hakan da tayi Aryan yaji ba ji yayi kamar yazo ya rungumeta ta dan murna Aunty Amarya kuwa wani kululun bakin ciki ne ya tokare mata makoshi rai a ɓace ta fara magana "kina bukatar samun tarbiya dan kwata kwata in da kika fito babu tarbiya ya kamata ki koma sai kin samu tarbiya sai ki dawo ki zauna da ɗana" tana kai karshen maganar ta miƙe ta wuche bedroom nata, nauyayyar ajiyar zuchiya Aryan ya sauke tare da miƙewa ya kama hannun ta ya mikar da ita kin tafiya tayi ta tsaya "my jidda muje mana" "yaya Aryan menenen tarbiyya tun da naji Aunty Amarya ta faɗi hakan to tabbas zagi na tayi kuma zagin ma da alama mara daɗi ne" ɗaukan ta yayi chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya nufi waje da ita dan bai san biye mata kar Aunty Amarya ta fito ta gansu a palon Saman katafaren gadon sa ya sauke ta tare da zama kusa da ita yana faɗin "zo ki mun kitson" jin abun da yace ya sa ta miƙe tana dariya ta fara wargaza masa gashin kansa manya manyan kun bushe ta masa a tsakiyar kan sa guda uku yana zaune yana jin duk abun da take masa leko fuskar sa tayi tace "yaya Aryan na gama kaje wajen mirrow ka gani sun yi kyau" ba musu ya miƙe yaje gaban mirrw a sukwane ya sanya hannu ya goge idon sa ya sake kallon kansa da kyau tsai tsaye ta masa kitson kamar kawon shaiɗan kamar wani sabon mahaukaci haka ya dawo ji yayi tamkar ya wawwan ka mata mari amma sai ya danne ya juyo ya kalleta ta tana zaune tsakiyar gadon sai murmushi take kakalo murmushi dole yayi yace "my jidda gaskiya kitson yayi kyau sosai ashe kin iya kitso har haka" kara washe baki tayi tana dariya tace "to yanzu dai kuje ka nunawa su Abba" ta karisa maganar tare da miƙewa ta nufoshi "aa my jidda ba sai na nunawa su Abba ba ki barshi kawai iya ni da ke" "to shikenan yanzu ni bari naje wajen Ammi na" "to" kawai yace mata da sauri ta fice daga ɗakin Tana fita ya dafe kansa yana faɗin "na shaga uku ni Aryan to ya zanyi dole nayi kokari na gyara kayana tun da ina son ta dole ta koma school da haka ya nufi toilet dan yayi wanka ya kwance haukar da diyana ta masa To bari mu leka yan Uk muga me suke Aikatawa Uk 7am ta farka daga barci slowly ta waro blue eyes nata waje chikin sauri ta miƙe zaune tare da zuro kafafun ta kasa mikewa tayi ta nufi toilet a gurguje tayi wanka ta fito ta shirya chikin sauri doguwar riga ta sanya a jikin ta rigar ta kamata sosai ta fito mata da shape nata sosai rigar tana da yar siririn hannu ɗaure gashin kanta tayi ta watsa jelar a bayan ta hijabi ta ɗauko chikin kayan da sukayi shopping da yaya Khalid jiya a nitse ta gabatar da sallar asuba tana rokon Allah da ya yafe mata akan makara da tayi bata gabatar da sallah akan lokaci ba Bayan ta idar da sallah ta jawo trolley ɗin ta ta zauna ta tsara make up abun da bata taɓa yi ba yau first time a rayuwar ta sosai tayi kyau kamar ka sache ta ka gudu mayar da kayan da ta watsa tayi ta miƙe tana tunanin ina yaya Prince ya kwana da bai kwana a ɗaki ba tana da tabbacin yau bai tafi wajen Aiki ba dan kwata kwata bata ji motsin saba na damar abun da ta masa jiya ta farayi chike da tsoro ta nufi waje tana tafiya tana sanɗo kamar ɓarauniya tana fitowa palo ta same sa kwance saman doguwar kujera ya miƙe kafafun sa wadda suka fi kukerar tsawo kallo ɗaya ta masa ta fahimci shima ya makara bai yi sallar asuba ba a hankali ta tako zuwa gaban sa ta tsugunna hannun sa ta kamo ta riƙe chikin sanyin murya ta fara kiran sunan sa "yaya Prince yaya Prince yaya Prince" slowly ya faro green eyes nashi a kan face nata ɗaure fuska sosai yayi tare da mikewa zaune kai kallon sa yayi kan hannun sa da ta rike chikin sauri ta sake sa yana kokarin miƙewa tayi saurin rike kafar sa ta fara magana kamar zatayi kuka "yaya Prince dan Allah kayi hakuti tuba nake ba zan sake ba" chikin ɓachin rai yace "me kika yimin da kike bani hakuri!? Chike da tsoro ta kwantar da kan ta saman chikinyar sa tare da kamo hankun sa chikin nata chikin shagwaɓa ta fara magana "na maka laifi mana jiya nasa kayi fushi ka fito palo ka kwana" "tashi min kan kafa" kara kankame hannun sa tayi dan tasan yanzu ba zai bugeta ba dan Ammi tace idan ya kara bugun ta bata yafe masa ba shiya sanya yanzu bata tsoron sa "yaya Prince ni gaskiya ba zan tashi a jikin kaba har sai kache ka hakura" fisge hannun sa yayi tare da miƙewa ya nufi bedroom chikin sauri ta miƙe tabi bayan sa dai dai tsakiyar ɗakin ta rungume sa ta baya tare da kwantar da kan ta a bayan sa tana faɗin "dan Allah yaya Prince kayi hakuri mana nafa che ba zan sake ba" a fusace ya juyo tare da damkar wuyar ta da nufin yayi wurgi da ita ba shiri ya zame hannun sa daga wuyar nata sakamakon tuna maganar Ammi yana kallon face nata zaro ido waje tayi sosai tana kallon face nashi yana sakin wuyar nata ta fara tari tari ta riƙe wuyar ta guntun tsaki yaja tare da jawota jikin sa ya ɗago habarta yana kallon face nata chikin nitsuwa ya fara magana "ke sister tace ki tsaya a matsayin ki na sister ta idan ba haka ba" bai karisa maganar ba ya sake ta ya wuce toilet abun sa jiki ba kwari ta wuce ta fara gyara masa gadon tana yi tana tunanin "anya yaya Prince zai chanza kuwa gaskiya nayi na damar hana shi wasa da ni jiyana da daddare wata kila da ya samu abun da yake so da zai iya ɗan sawa ran sa ruwan sanyi" tunani kala kala ta rinƙa yi har ta kammala masa gyaran ɗakin ta fito masa da kayan sawa ta ajiye masa saman gado ta koma ta zauna saman sofa Ko da ya fito toilet ko kallon in da take bai yi ba ya wuche dressing room nashi tasha ruwan mamaki ganin yaki sanya kayan da ta fito masa da su, wandon jeans fari da t-shirt blue ya sanya yau ko ɗaure gashin kan sa bai yi ba da alama yana chikin bachin rai sosai shin fiɗa dadduma yayi ya tada sallar asuba da bai yi ba,chikin sauri ta miƙe ta nufi kitchen ta ɗauko masa breakfast nashi ta dawo ta ajiye masa saman table ta zauna tana jiran sa bayan ya idar da Sallah ya mike ya ɗauki wayar sa da system ya nufi hanyar fita daga ɗakin da sauri tace "yaya Prince ga breakfast naka" ko kallon in da take bai yi ba yayi fice warsa daga ɗakin bin bayan sa da kallon tayi har ya fice jiki ba kwari ta miƙe ta koma saman gado tare da ɗauko wayar ta tafara neman layin Aunty farida dan ta taimaka da shawara To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu zamuga wasan yadda zai kaya tayaya Hiyana zata shawo kan Bgs? Tayaya yaya Aryan zai kare da diyanar sa? tayaya Bgs zasu kama dadyn jabir? Ya za'ayi asirin Aunty Amarya ya tonu? Muje zuwa yanzu wasan ya fara 💋Duk Karfin Izzata 💋 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Book 2 Page 26 Bugu ɗaya Aunty farida ta ɗaga chike da damuwa hiyana ta fara bata lbr abun da ya faru dariya Aunty farida tayi bayan ta gama jin bayanan hiyana chikin nitsuwa ta fara magana "oh su Safras manya to an faɗa masa mata wasa ne wato har da wani che miki ki tsaya a matsayin ki na sister ko? Lallai zai gane shayi ruwane kinsan yanzu me abun yi? "Aa Aunty farida ban sani ba sai kin faɗa" ta faɗi maganar tana girgiza kai "na shan yau ba zai dawo da wuri ba ki tsara wanka ki shakwalliya ki shirya masa duk wani abun da kika san zai bukata kafin ya dawo,yanzu idan mun gama waya ki kirashi ki masa ya isa wajen Aiki lfy idan kuma kika kira bai ɗauka ba to ki masa massage sanna idan ya kusa dawowa nan ma ki sake kiran sa idan bai ɗauka ba ki masa massage ki tambaye sa ya Aiki sai ki kara masa da ya sawo miki chocolate a hanya idan har ya sawo miki chocolate ɗin to ba shakka ya fara son ki idan kuma bai sawo ba to fa muna da sauran aiki a gaban mu sanna idan ya dawo bayan kin gama chire masa ta kalma kin masa duk abun da ya dace idan yayi wanka ya shirya ya zauna yana hutawa sai ki tawo ki zauna a kan chinyar sa tun da yanzu ba zai bugeki ba kina da daman zama a jikin sa ba yadda zai yi da ke idan yace ki tashi karki ta shi ki kwanta a kirjin sa chikin shagwaɓa kice yayi hakuri idan ya fara yi miki tsawa ki sa masa kukan shagwaɓa tare da sanya hannun ki a wani shashe na jikin sa kina wasa da shi ko ki sanya hannun ki chikin gashin kansa kina shafawa kina masa kukan shagwaɓa,wlh dole ya sauko idan kika masa haka saura kuma kije ki masa akasin hakan kin san idan kika kure sa ya zuchiya wlh mantawa zanyi da umarnin Ammi ya miki ɗan ban zan duka kina jina ko? Tun da Aunty farida ta fara wanna bayani hiyana ta sunkuyar da kai kasa kamar a gaban Aunty farida dan take "hiyana ba dake nake magana bane nace kina jina!? Kasa kasa chikin jin kunya tace "eh Aunty farida ina jin ki kuma Nagode" "good yanzu dai ki tashi ki fara aikin abubuwan da na faɗa miki idan da dama ki shiga kitchen ki masa girkin gargajiya da kanki dan na san ya gaji da chin abincin turawan nan tukunnan ma kin iya girkin ne? kar kije ki masa shirme ko da yake Auta na nan zata nuna miki duk abun da ya dace kiyi tuwon shinkafa da miyar egusi zaki masa dan yana matikar son tuwon shinkafa da miyar egusi kinji? "Eh Aunty farida naji kuma In Sha Allah zanyi yadda kikace "yauwa nama fasa Auta tayi maki ni zan koya miki yadda ake komai ina system ɗin yayan naki? "Ya tafi da shi" "ok to tun da ya tafi da shi idan lokacin yin girkin yayi sai muyi video call na nuna miki yadda zaki yi komai yanzu dai ki tashi ki fara yin abubuwan da na faɗa miki kuma saura ki sa hijabi idan ya dawo kaya zaki sanya waɗan da dasu da babu duk ɗaya ne kina ji na?" chikin sauri tace "eh Aunty farida naji" "good to tashi kije ki fara duk abun da ya dace" "to" hiyana tace tare da chiro wayar daga kunnen ta ta katse kiran Layin Bgs ta fata kira bayan ta kammala waya da Aunty farida sau uku tana kiran layin amma shiru bai ɗaga ba, massage ta tubuta masa kamar haka "yaya Prince ya Aiki fatan ka isa lfy? Ni dai ba zan gaji da ce maka kayi hakuri ba" Tana gama turawa ta ajiye wayar ta buga tagumi tana tunani kamar daga sama taji karar wayar alamar shigowar sako chikin sauri ta duba sakon zubur ta miƙe ganin sakon yaya Prince ne "I'm good" shine abun sa ya rubuta a sakon murmushi ta fara yi tare da rungume wayar a kirjin ta tana faɗin "kai yaya Prince shine kana ganin kirana kaki ka ɗaga ko to zaka dawo ka same ni ne Allah yau na san me zan maka Bgs dake zaune chikin katafaren Office na shi yana kallon ta ta chikin system ɗin dake gaban sa ya waro ido waje jin abun da tace kasa kasa yayi magana wadda ina da tabbacin ko shi bai ji me yace ba lokaci guda kuma ya ja tsaki tare da kawar da system ɗin daga gaban sa ya jawo cup ɗin tea ya fara sha a hankali Ita kuwa sai surutun ta take tana juyi a tsakiyar ɗakin tayi nisa chikin abun da take wayar ta ya fara kara tana dubawa sai taga number yaya Aryan chikin sauri ta ɗaga kira tare da manna wayar a kunnen ta chikin nitsuwa ta fara magana "yaya Aryan ina kwana? Daga ɗayan ɓangaren diyana ta kwashe da dariya tana faɗin "Kamar wata mutuniyar kirki har da kashe murya wani wai yaya Aryan ina kwana to ba yaya Aryan bane Aunty diyana ce" dafe kai Hiyana tayi kafin ta saki cool murmushi ta fara magana "amma diyana baki da kirki wai har yanzu baki hankali ba" tsaki diyana taja kafin tace "ni ba wanan ne ya sanya na kiraki ba kin san me ni so nake ki che wanan mugu mai kama da ke ɗin maza ya sake ki ki dawo gida idan ba haka ba wlh shaiɗanun yara mugaye zaki haifa" lokacin guda hiyana ta ɗaure fuska chike da jin haushi zagin Bgs da diyana tayi ta fara magana "ke diyana kina da hankali kuwa kin san wanene yaya Prince awajena? miji nane fa ina mutuwar son shi ina kaunar sa fiye da rayuwa ta ina son farincikin sa fiye da nawa bani da buri a duniya da ta wuche yau na ganni gani ga shi mun zauna muna hira idan har ba zaki tayani son abun da nake so ba to bai ka mata ki zageshi a gaba na ba ni ina son kaya na a haka ke in ta kai ce miki komai yaya Prince yayi burgeni yake komai nashi kyau yake min komai idan yayi kyau take masa kamar dan shi akayi abun Kum.... Bata karisa ba diyana tace "ya isa haka hajiya soyayya sai yanzu na gane chewa nayi kuskure yanzu dai ba abun da zanche sai dai in che ki chi gaba dan son yaya Prince Allah ya sanya ya soki shima ko dan maraicin mu da wahalar da kika sha a kan mu Allah ya miki zaɓi mafi alkhari" ajihar zuciya hiyana ta sauke kafin ta chi gaba da magana "amin diyana ki rinƙa tayani da addu'a Allah ya sa yaya Prince ya so ni ko da kwatan son da nake masa ne amma na sha wahala sosai a kan sa" "in Sha Allah zai so ki hiyana zai so ki sosai ma in dai yana da tausayi da imani to tabbas zai so ki in dai yana da ido kuma idan sa na gani da kyau to dole ya soki in dai yana da ilimin addini kuma yana amfani da ita to dole ya soki zan tayaki da addu'a" taɓe baki Bgs yayi yana kallon su ta system nashi yana jin me suke faɗe abun ma har mamaki yake bashi "wai yanzu yar yarinyar nan ta san me so tab gaskiya Abba ya chucheni ya haɗa ni da wahala" dogon tsaki ya kuma ja tare da miƙewa ya fice daga office ɗin Aɓangaren hiyana kuwa sosai ta bawa diyana lbr tun zuwar su Uk har yau sosai suka sha hira diyana ta jajan tawa hiyana akan wahalar da ta sha, ji suke kamar su haɗiye juna saboda so da kauna har sun yi sallama hiyana ta kuma chewa "diyana karfa ki faɗawa kowa hiran da mukayi" "ba zan faɗa ba hiyana na" godiya Hiyana ta mata sanna sukayi sallama ta ajiye wayar ta ɗauki hijabi ta sanya ta fito ta nufo part ɗin su Zahra Kano Nigeria Gaba ɗaya iyalan Abba suna zaune a palo suna cin abincin rana sai hira suke tsakanin su ban da Aryan da Aunty Amarya da suke zaune shiru Aryan na latsa waya Aunty Amarya na chin abincin ta "Aryan gobe fa zamu wuce hope ka kammala abubuwan da zakayi" chewar Abba sai lokacin Aryan ya ɗago kai "Eh Abba akoi in da zanje yau idan na dawo zan zo muyi wata magana" Abba yana kokarin yin magana diyana ta rigashi da chewa Abba eyya ina son muje kauye ina son inje in kalli su yaya bello da innar sa" satar kallon Aryan Abba yayi dan yasan halin ƴaƴan na shi chike da zolaya yace "to my diyana an jima zakuje da mijin ki" a sukwane Aryan ya ɗago ido yana kallon Abba kashe masa ido ɗaya Abba yayi ɗaure fuska sosai Aryan yayi ya dubi diyana ya fara magana "ke idan kika sake yi mana Maganar wanchan ban... Haɗa ido da Ammi ya sanya ya mata kara bai karisa maganar ba ya miƙe chike da ɓachin rai zai bar palon Abba yayi saurin chewa "aa ba sai ka ɓata rai ba ai ba yadda za ayi na yanke wa diyana abun da zatayi yanzu dole sai da izinin ka zatayi komai" zama yayi saman sofa mai zaman mutun 2 a palon yana latsawa da alama wani sakon yake turawa "Abba yanzu ke nan duk abun da yaya Aryan yace na yi shi zan rinƙa yi? Chewar diyana tayi maganar tana kallon Ammi dan ta lura da Ammi tun ɗazu kamar tana son yi mata magana "eh my daughter yanzu duk wani abun da zakiyi sai kin nemi iznin sa idan bai yarda ba sai ki hakura" "to amma Abba in tambaye ka? Gyaɗa mata kai Abba yayi alamar Eh "Abba menene fyaɗe na tambayi yaya Aryan yaki faɗa min" a sukwane Aryan ya juyo yana kallon ta ita ko batama san yana yi ba hankalin na kan Abba "my daughter ai na ki kajiyo wanna kalmar? "Abba wata yarinya che tace zatayiwa yaya Aryan fyaɗe kuma tun da na kalli yarinyar batayi kalan mutanen masu hankali ba shi yasa nake son sanin manar maganar da ta faɗa" gaba ɗaya su Abba suka juyo suna kallon Aryan ɗauke kan sa yayi kamar bai san suna yi ba "my daughter ai na kuka haɗu da yarinyar? "Abba jiyane muna tafiya da yaya Aryan a mota shine wasu mutane suka kama mu suka kaimu wani waje wai zasu kashe mu shine wanchan mai kama da hiyana ya turo sojojin sa suka kashe su" tsaki Ammi taja kafin tace "wanna ɗan baki akoi magana wlh ke dai diyana ina ganin manne bakin nan naki zamu rinƙa yi" chikin sauri diyana tace "wai ni me baki na ya muku ne kowa sai ya rinƙa zagin baki na haka ma yaya Aryan yace sai ya shanye min ɗan baki na ɗin nan na dai na magana" kasa kasa Haidar ya sachi kallon Omar suna murmushi kasa kasa, diyana na kokarin chi gaba da magana Abba yayi saurin chan za mata topic ɗin hiran da chewa "baki faɗa min ya akayi kuka kuɓuta daga hannun mutane da suka kamaku ba" dafe kai Aryan yayi Abba zai kara kwaɓe masa abubuwa yanzu idan diyana ta bada lbr abun ya faru tsakanin su da zulaihat ai ta rusa musu shiri gashi ita mutunce da bata karya bata iya ɓuye abu ba iya gaskiyan abun da ya faru take faɗe yanzu tana basu lbr ma Aunty Amarya zata tasa shi a gaba sai ya faɗa mata me ya faru,har Abban ma ba barinsa za suyi ba sai sun dame sa akan me ya faru kuma su waye mutane yanzu idan yace zai kira diyana su tafi ɗaki dole Aunty Amarya zata zargi wani abu zata tasa shi agaba sosai Aryan ya shiga damuwa akan surutan diyana gashi ya rasa mafita abun haushin ma shine biye mata da Abba ke yi wlh Abba ya chika shagwaɓa yara wlh yayi nisa chikin tunanin,diyana kuwa sai bawa su Abba lbr abun da ya faru take har da yi musu kwatan chen zulaihat kamar daga sama Aryan yaji wayar sa na ringing picking call ɗin yayi tare da manna wayar a kunnen yana faɗin "hello my blood" daga ɗan ɓangaren Bgs yace "bata wayar" ba musu Aryan yace "my jidda zo ki anshi waya yaya ki na son magana da ke" make kafaɗa ta tana faɗin "wanchan mai kama da hiyana? Idan dai shine bana son magana da shi tun da yana azabtar min da yar uwa hiyana ta faɗa min duk abun da yake mata kuma wlh sai Allah ya saka mata tun da ba abun da ta masa wlh ni ban gama me yasa hiyana zata che tana son shi kamar ta mutu ba ita ma yar banza wlh rashin duka ke damun ta Allah ya sama ya mata dukan mutuwa ta yadda zata dai na son sa shike nan tana dai na son sa dole ya sake ta ta huta da ukubar sa mugu wlh da ina chan ba zan taɓa barinsa ya rinka bugun taba abun haushi ma har da wani chemin wai karna faɗawa kowa abun da ta faɗa min to me abun rufa masa asiri ni wlh na kusa barin gidan nan dan ba naso......bata kai karshen maganar ba Aryan ya daka mata gigitatchiyar tsawa "kimin shiru!!! wadda ya sata miƙewa tsaye ta rungumi Abba tana faɗin "kai ma yaya Aryan zaka dawo irin sa kenan? Mamaki ne ya kama Abba ita dai diyana ko zaa kashe ta bakin ta ba zai yi shiru ba ta wani gefen kuma albarka yake sa mata yau bakin ta yayi rana tun da sunji halin da hiyana ke chiki lallai ya zama dole a kai na a matsayina na uba na ɗau mataki chikin fushi Aryan ya tako ya kariso wajen da hannu ɗaya ya damko hannun ta ya jata suka nufi hanyar fita ko ajikin ta sai ma kallon sa da take tana faɗin "yaya Aryan ya naga da ka ɓata rai kafi kyau ne? Ba karamin dariya ta bawa su Abba ba wato ita batama damu da ɓacin ran nasa ba dogon numfashi Omar yaja kafin yace "tab wani abu sai soyayya idan ban da soyayya yadda yaya Aryan ya bata rai ɗin nan ai da yanzu ya tashi gidan nan da bom lallai yarinyar nan ta chiri tuta tun da har yaya Prince yace zai yi magana da ita awaya tab lallai samun irin ta akoi wahala" Haidar ne ya chaɓi zanchen da chewa "kai dai Omar bari ai wlh da da ne yaya Aryan ranshi ya ɓachi haka ai da gaba ɗaya gidan nan munji a jikin mu Sister fa tayi winning akan zafin zuchiyar yaya Aryan" "kai dalla ku mana shiru" chewar Ummi "miƙewa Abba yayi chike da ɓachin rai ya nufi bedroom nashi mikewa Ammi tayi chikin sauri ta bi bayan sa dan ita ma maganganu diyana sun ɗaga mata hankali duk tunanin ta yanzu Hiyana ta samu peace of mind a gidan Bgs amma ba komai za suyi maganin sa Zaune bankin gado ta samu Abba gefen sa ta zauna chikin sanyin murya tace "ranka ya daɗe menene abun yi yanzu dan ka san dai maganar diyana gaskiya ne bata faɗen magana idan ba gaskiya ba" ɗago kai Abba yayi yana kallon ta ya fara magana "ni ba wanna ne damuwa ta ba babban damuwa yadda diyana tayi maganar bakiji me take faɗe bane ta tsani Safras bata son sa kuma sai ta chusawa hiyana tsanar sa" "bai kamata ka ɗauki zanchen diyana na chewa ta tsane sa da sauran su ba dan yarinya cen yanzu dai kamata yayi mu nemi mafita akan zaman hiyana da yaron nan" "no Aisha ni na san ya zaman su yake dan ba wani motsi na ƴaƴa na da ban sani ba ni damuwa na kalaman da diyana ta faɗa ne kin san fa fulanin daji basu iya tsanar abuba idan sukace miki basu son abu tofa tabbas basu sone kuma zasu iya yin komai dan suga sun rabu da wanna abun yanzu damuwa ta a nan kar diyana ta juyawa hiyana tunani dan shi Safras ya fara sauya wa yanzu haka maganar da nake miki ina da tabbacin yana son hiyana sai dai shi bai fahimci hakan ba ina gab da shirya masa wani tarko da shi da kan sa zai furta yana son ta to amma kalaman diyana sun kashemin hiki" "to menene abun kashe maka jiki kuma diyana fa yarinya ce kuma idan ka auna ka gani hiyana tana da hankali bazata ɗauki zanchen diyana ba" "aa Aisha ina raba ki kin san fa yaran nan suna matikar kaunar junan su to kinga ɗaya zata iya sadaukar da abun da take so domin ɗayan ke baki bibiyar sune shiya sanya bazaki gane abun da nake gudu ba wlh tsab hiyana zata iya hakura da Safras saboda diyana" shiru Ammi ta ɗan yi kafin tace "karka damu daga yau zan sanya Aryan ya dawo min da diyana domin na faro tarbiya daga farko diyana na bukatar abubuwa da yawa" shiru Abba yayi bai sake magana ba miƙewa Ammi tayi ta fice daga ɗakin Ammi na fita Abba ya gyara kwanciyar a saman gadon A ɓangaren Aryan kuwa yana fita tare da diyana part na shi ya nufa kai tsaye a tsakiyar palon kasa ya tsaya tare da sakin hannun ta chikin fushi ya fara yi mata faɗa sai magana Bgs yake masa ta chikin wayar amma Aryan baya ji kasan chewar ya chire wayar daga kunnen sa katse kiran Bgs yayi ya sake kiran sa kamar ba zai ɗauki kiran ba dan ɓachin rai amma sai ya danne ya ɗaga kiran tare da manna wayar a kunnen sa "mika mata wayar" abun da Bgs ya faɗa kenan ba musu Aryan ya miƙa mata wayar ganin ransa ya ɓaci sosai ne ya sanya ta ansa wayar a kule ta fara magana zuba mata ido Aryan yayi yana kallon yadda take matana a nitse kamar ba ita ba kome Bgs ya faɗa mata oho sai gashi ta kwashe da dariya har da dukawa kasa shi dai Aryan ya zubawa sarautan Allah ido almost 30mins suka kwashe tana hira da Bgs tantama Aryan ya shiga yi anya ba da hiyana take magana ba dan Bgs ba zai tsaya yayi hira mai tsawo da diyana haka ba mutumin da magana ma wahala take masa kai ina akoi dai wani abu sai da diyana ta kwashe 1h tana magana da Bgs sanna sukayi sallama sai mamaki Aryan yake tana katse kiran ta tsugunna kasa tace "yaya Aryan kayi hakuri namaka alkawarin ba zan sake faɗin abun da baa tambaye ni ba kuma ko da an tambaye ni ma ba zan faɗa ba har sai ka bani izinin" Aryan ya rasa bakin magana tunani yake to wa'azi Bgs tayiwa diyana yasa ta sauya kome dan dai ya san halin diyana idan kace zata mata tsawa wlh bazata taɓa yimaka abun da kake so ba sai dai ma ta kara yi maka abun da baka so ɗin to me Bgs ya faɗa mata haka kai dole na san ya akayi irin wanna sauyi lokacin guda haka yau Bgs ya shafe 1h yana hira da mutun akoi alamar tambaya ganin yayi shiru bai tan ka taba ya sanya ta miƙe ta rungume sa tana faɗin "yaya Aryan fushi kayi da ni" dawo da kallon sa yayi kan face nata ya rungumeta da kyau yana faɗin "aa my jidda akan me zan yi fushi da ke?" Hannun ta chusa chikin gashin kansa tace "to yaya Aryan muje yau ma na maka kitso" chikin sauri yace "aa kije wajen Ammi tana neman ki ni ma akoi in da zanje idan na dawo sai muje shan ice cream" murmushi tayi tare da sakin sa tana kokarin juyawa kara kankame ta yayi kasa kasa yace "my jidda tafiya zaki ba tare da kin bani hot kiss ba? Saukar da idon ta kasa tayi chike da jin kunya tace "yaya Aryan ni kam ban iya kiss ba" ɗaukan ta yayi chak suka haura sama 💋Duk Karfin Izzata 💋 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Book 2 Page 27 saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita tare da yi mata runfa da faffaɗar kirjin sa yana kokarin yin magana massage ta shigo wayar sa chikin jin haushi ya anshi wayar nasa daga hannun ta sakon Bgs ne murmushi ne ya kubche masa lokacin da yake karanta sakon "kai zaka kashe Cameran ɗakin ne ko dai zaka nunamin ka isa" kwafa Aryan yayi a fili yace "wlh ba zan kashe ba idan mutun ya isa yayi hakan da matar sa" "yaya Aryan kai da wa kake magana? Shafa kan ta yayi tare da ajiye wayar a saman bedside drawer yana faɗin "my jidda ba kowa ni da waya ta ne" zatayi magana ya ɗaura hannun sa saman lallausan lips nata yana faɗin "shiiiiiii" shiru tayi tana kallon sa hannu ya sanya ya rufe mata ido ya matso da fuskar sa dai dai sai tin nata face ɗin haɗe bakin su yayi waje guda ya fara bata hot kiss hannunta ta kewayo da shi ta saman bayan sa tana ɗan bubbuga shi alamar ya sake ta da kyar ya iya zame bakin sa daga nata chikin sarkewar murya yace "my jidda menene kuma? Turo baki tayi tace "yaya Aryan ba kai ne kake danne min hanchina da wanan dogon hanchin naka ba idan kana min kiss bana numfashi ko kaɗan" jan dogon hanchin ta yayi yana faɗin "ni baby ma zan baki yau ba kiss ba" waro ido waje tayi kafin tace "kai yaya Aryan ni bana son baby yanzu sai hiyana ta samu baby sai ni ma ka bani" "aa my jidda ba yanzu hiyana zata samu baby ba sai gaba ni kuma yanzu nake son baby gaskiya" "waya ce maka ba yanzu zata samu baby ba ai yaya Prince ya...sai kuma tayi shiru bata karisa maganar ba "me ya faru my jidda me yaya Prince ɗin yace? Girgiza kai ta shigayi tana faɗin "yace kar na faɗa wa kowa kuma karna kuskura na sake faɗin abun da bai dace na faɗa ba"murmushi Aryan yayi tare juyo da ita ta dawo saman kirjin sa yana matikar farinciki ko ba komai Bgs ya ɗan sai ta masa jiddan sa tun da har tana iya danne magan bata faɗe lallai Bgs ba iya aikin soja ya iya ba har da aikin gyara mutane irin su diyana ko me ya faɗa mata oho kuma tun da tace bazata faɗa ba komai Aryan zai mata bazata taɓa faɗe ba "My jidda nifa yanzu ki faɗa min sai yaushe zaki ansa baby" "sai yaya Prince ya sayawa hiyana baby tukun nan ni ma zan ansa" ɗago ido Aryan yayi yana kallon Cameran dake jikin kwan wutar ɗakin yana gararar Bgs lokacin Bgs baya ma wajen ya fita sabgan su tun sa yace Aryan ya kashe Cameran yaki sai shi ya fita ya shiga wani Aikin rungumota yayi a jikin sa ya fara shafa ta suna yar hirar su mai daɗi da haka har barci ya ɗauke ta chikin dabara ya kwantar da ita ya miƙe cikin sauri ya nufi toilet a gurguje yayi wanka ya fito ya shirya zuwa gidan su zulaihat bayan ya gama shirin sa tsab ya hauro saman gadon ya manna mata kiss a saman ɗan karamin bakin ta kasa kasa yace "ina matikar kaunar ki my jidda ina son ki fiye da yadda nake son kai na ya Allah ka kulamin da ita kara manna mata kiss yayi ji yake kamar ba zai iya fita ya bar ta ba ji yake kamar ya ɗauke ta su tafi tare amma sai ya daure ya sauko daga gadon har ya ɗauki wayar sa sai kuma ya fasa ya ajiye mata dan ya san ta da son buga game chire sim ɗin yayi ya ɗauko wata wayar daga chikin drawer mirro ya sanya sim ɗin ya fice daga ɗakin chikin sauri Shi da Shahram kawai suka tafi gidan su zulaihat mota ɗaya suka ɗauka suna isa unguwar basu sha wahala ba suka gane gidan wani katafaren gida ne na alfarma horn ɗaya sukayi a bakin gate mai gadi ya wangale musu gate ɗin kasan chewar an san da zuwar su kallo ɗaya Aryan yayi wa gidan ya gane akoi tsaro sosai a gidan akoi manya manyan Cameras chikin sauri ya sanya face mark a fuskar sa tunani yake lallai dadyn zulaihat ba karamin kwaro bane wato ya san yadda zai yi ya sanya wa gidan sa tsaro har haka to ai idan ya san wata bai san wata ba yau ya haɗu da wayan da suka fishi basira Yau Aryan bai jira Shahram ya buɗe masa motar bama ya buɗe da kan sa ya fito har ya fara tafiya sai kuma ya dawo ya ɗauki jaket babba mai hula ya sanya a jikin sa dan baya son dadyn zulaihat ya san yazo gidan nan dan in ya sani zai iya guduwa ko ma ai na yake sunkuyar da kansa kasa yayi ya shige chikin gidan A katafaren palon kasa ya samu Hajj sadiya tana zaune tana ganin sa ta miƙe tana washe baki tana faɗin "oyo barka da zuwa" kallon ɗaya yayiwa matar gaba ɗaya yaji ya tsane ta yana kokarin zama wayar sa ta fara kara yana dubawa Bgs ne ke kiran sa kamar ba zai ɗauka ba dan bai son hajj sadiya ta zargi wani abu amma tuna chewa Bgs baya kiran banza kuma ai yasan da hajj sadiya ya kira shi dan haka sai ya ɗaga kiran tare da manna wayar a kunne chikin tsawa Bgs yace "kafice daga palon nan Aryan!!!" Jin haka ya san ya Aryan ya damko hannun hajj sadiya sukayi waje ba tare da ya katse kiran ba suna fita hara bar gidan bom ya fashe a palon wan da ya tarwatsa ginin palon da karfi Aryan ya ja hajj sadiya sukayi kasa suka kwanta wani shalle Shahram ya buka ya kwanta kasa wani katon dutse ne zai faɗo kan hajj sadiya a sukwane Aryan ya tare dutsen da sauri hajj sadiya ta miƙe zaune ajiye dutsen Aryan yayi ya miƙe tsaye yana neman wayar sa amma bai gani ba yana bukatar magana da Bgs juyawa yayi yana kallon Shahram dake kwance kasa hannu ya miƙa wa hajj sadiya kama hannun nasa tayi ya mikar da ita tsaye kamar daga sama ya ji karar wayar tasa daga chan gefe tsaki yaja tare da ɗauko wayar number Ammi ya gani chikin sauri yayi picking tare da faɗin "hello Ammi" kamar a mafarki ya ji Voice nata tana faɗin "shine yaya Aryan ka tafi ka bar ni ko? zai yi magana kiran Bgs ya shigo chikin sauri ya katse kiran diyana ya ɗaga call ɗin Bgs "Aryan me ya sanya ka taimaki matar nan bamu bukatar ta yanzu domin duk wani hujja ya kone a chikin gidan bata da wani amfani a wajen mu" "me ya sanya zakache haka? Musulmache fa yar uwar mu kuma ina da tabbacin zata mana amfani zata taimaka mana" "Aryan ina mamaki wani lokaci idan kayi magana sai kace ba soja ba ai tun da mijin ta ta salamata ya yafe ta har ya sanya bom ku mutu tare kenan kaga bata da amfani" "awan nan karon Bgs ka faɗi ai tun da kaga yana son kashe mu tare da ita hakan ya tabbatar da ta san wani abu a kan sa kenan" "no Aryan Bgs baya faɗuwa kullun akan nasara yake bawai dan tasan wani abu akan shi yake son kashe taba abun da ya sanya yake son kashe ta shine baya son ta san yana da wata mata bayan ita dan wanan matar da kake gani tafi bom haɗari shi ya sanya nace da kabar ta ta mutu dan arage mugun irin yasan idan ya kuskura ta san da wata matan bayan ita to da kan ta zata kashe shi ko da bata kashe shi ba zata iya ballo masa ruwan shi ya sanya ya zaɓi kashe ku tare da ita" "to shikenan yanzu dai zan tafi da ita sai muyi binchiken da ya dace amma gaskiya mutumin nan ba karamin criminal bane har ya san da zuwar mu wajen matar sa kenan ya san motsin mu fiye da yadda muka san nashi" "no Aryan ai ba wani binchike da ya yarage domin duk wani hujja da kasani mutumin nan ya latata next week zan shigo dan dole na kama mutumin nan da alama yana da yan lekan asiri kusa da mu bai kamata ka yarda da kowa ba zan san abun yi yanzu dai kayi saurin barin wajen" yana kai karshen maganar ya matse kiran dogon numfashi Aryan yaja tare da zura wayar sa a aljihun wandon sa ya juyo yana kallon hajj sadiya dake chikin matsanancin tashin hankali mai da kallon sa yayi chikin gidan nasu wutane ke chi har sama wuchewa yayi ya nufi wajen motar sa ya umarci Shahram akam ya shiga tazi shida hajj sadiya ya wuce da ita headquarter zai wayyayeta gobe yana gama faɗin hakan ya ta da motar da kan sa ya fice daga gidan ya nufi gida Shahram kuwa ya tasa keyan hajj sadiya suka fice daga gidan dama shi mai gadi tun lokacin da bom ɗin ya tashi ya gudu ya bar gidan To masu karatu rikicin naija ta ishe ni hakan mu leko Uk muga me suke Aika tawa Zaune take a palon part nasu ta gama shirya masa duk wani abun da zai bukata kamar yadda Aunty farida ta sanar da ita ta shirya chikin wasu shegun riga da wando wanda soka matse ta sosai sun bayyanar mata da duk wani sura na jikin ta rigar bata da hannu ta kafa kanta kan littafin addu'oe dake hannun ta tana karan tawa Kamar daga sama taji diran motoci a gidan chikin sauri ta ajiye ta kardan hannun ta ta miƙe ta nufi wajen window ta zuge glass tana lekawa wani haɗaɗen saurayine ya fito hannun sa rike chikin hannun wata kyakkyawar mata fara kallo ɗaya zaka masa ka gane soja ne shima yaya Yusuf ne ya fito daga chikin nashi motar yana faɗin "Hisham ya kamata fa ka wuce part ɗin Aiman dan ya fi girma tun da yanzu ka zama family man" girgiza kai Hisham yayi chikin jimami yace "no ba zan iya zama a part ɗin Aiman ba dan kullun zan rinƙa ganin kamar yana ɗakin" Hisham zai chigaba da magana Ahmad ya katse shi da cewa "ku dubi girman Allah ku dai na maganar Aiman kar ku san zuciya ta ta buga" yana kai karshen ya wuche chikin gida chike da damuwa hiyana bata san lokacin da hawaye ya fara bin kuncin ta ba tayi nadamar leka window da tayi jiki ba kwari ta juya ta koma ta zauna tana sharar kwalla yaya Ahmad yana mugun bata tausayi Wuni ranan dai chikin damuwa da jimaman rasuwar yaya Aiman ta wuni rasuwar nashi ya dawo mata sabo har karfe 10 na dare shiru shiru yaya Prince bai dawo ba kiran wayar sa ta fara yi amma bai ɗaga ba ita gashi ba wani iya karatu sosai tayi ba haka ta daure ta shaga massage ta fara rubuta massage kakar yadda Aunty farida ta faɗa mata daga karshe ta rubuta masa "dan Allah yaya Prince idan kana dawo wa ka dawo min da chocolate" ta tura masa shiru shiru bai mata reply ba tana zaune a palon har 11 na dare jin dawowar su yaya Fahad ne ya sanya ta miƙe da sauri ta shige bedroom nasu saman sofa taje ta zauna tana ta tunani har 12 Mikewa tayi ta koma gado ta kwanta tana addu'ar Allah ya tsare mata mijin ta a duk in da yake bata gama rufe baki ba taji sallamar sa kasa kasa, chikin sauri ta miƙe ta kariso wajen sa ha sanya hannu ta ansa jakar system ɗin hannun sa tana faɗin "yaya Prince sannu da dawowa" kasa kasa ya kare mata kallo tare da sa kai ya wuce toilet ba tare da ya mata magana ba ajiye masa system ɗin tayi a saman table sanna ta ta fito masa da kayan barci masu kyau da tsada saman sofa ta koma ta zauna tana jiran sa Ga mamakin ta da ya fito wankan ya ɗauki kayan barchin da ta fito masa da shi ya wuche dressing room jim kaɗan ya fito sanye da kayan runtse idon ta tayi ta sake buɗe wa tabbas ba mafarki bane kayan da ta fitar masa ne ya sanya saman sofa yazo ya zauna kasa kasa yace "kawomin system na" miƙewa tayi ta ɗauko masa system ɗin ta dawo ta miƙa masa ansa yayi ya fitar daga chikin jakar ya kunna ya fara aiki chike da tsoron amsar da zai bata tace "yaya Prince Abinci fa?" "I'm ok" marairaice murya tayi ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri kaji? Sai lokacin ya dawo da kallon sa kanta "me kika min ne wai da kike ta chemin sorry tun safe? Jikin ta har rawa yake ta miƙe tsaye tare da sanya hannu ta chire system ɗin dake kan chinyar sa ta zauna saman chinyar nasa tare da zagayo da hannun ta ta samar wuyar sa ta sunkuyar da kanta kasa ta fara magana chikin shagwaɓa "yaya Prince ban ci abinci ba fa jiran ka nake ka dawo yau tare zamu ci shine zaka dawo kuma kace bazaka chi ba kanason sister ka ta kwana da yin wa ne? Mamaki ya hanashi magana bai yi tunanin zata iya aikata abun da Aunty farida tace mata ba sai kuma gashi tayi ɗin lallai dole yayi maganin ta dole ya taka musu birki yayi nisa chikin tunanin da yake bai an kara ba sai yaji tana jan dogon hanchin sa tana faɗin "yaya Prince ina chocolate ɗin nawa da nace ka sai min" "kina shan chocolate ne? da sauri ta ɗaga masa kai alamar eh shiru yayi yana kallon face nata sunkuyar da kanta kasa tayi kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "rufe idon ki" ɗago kai tayi tare da runtse idon ta hannu ya sanya chikin aljihun jakar system na shi ya fitar da coconut chocolate kana da ɗan yawa guda ɗaya ya ɗauka ya buɗe ya sanya a bakin sa ya fara sha matso da face nashi yayi dab da nata dare da haɗe bakin su waje guda chikin salo ya tura mata chocolate ɗin da ya sha ya rage a bakin ta wasa ya shigayi da harchen sa a chikin bakin ta yana jujjuyawa matse ta yayi sosai a jikin sa yana shafa kanta da hannu ɗaya chusa hannun ta tayi chikin gashin kansa ta fara wargaza masa dogon numfashi yaja lokacin da hannun ta ya sauka a gashin kansa daga kansa har ta fin kafar sa sai da yaji shock a zafafe ya zame hannun sa daga kanta ya mai da saman tula tulan breast nata chikin dabara ya zame hannun rigar nata wani wawan chap ka yayiwa breast nata sosai yake murzasu yana murza su yana sakin numfashi mai nauyi Ba karamin razana tayi ba da ta tuna massage ɗin yaya Khalid yaune Alluran yaya Prince zai kare waro ido waje tayi tafara kokarin kwache kanta ɗaukan ta yayi chak yayi kan gado da ita ya kwanta da ita a jikin sa murzata ya shigayi ta ko ina yana yi yana faɗin "wash ash" tsoro ya fara bata kankame sa tayi tana faɗin "yaya Prince dan Allah ka kwaleni wlh zafi breast na sukemin" yaya Prince baya duniyar mutane juyata kawai yake iya son ransa tun tana masa kuka har ta hakura ta zubawa sarautan Allah ido tana dana sanin zuwan ta wajen sa kwata kwata ta manta yau alluran sa zai sake sa da wlh ba zata zo wajen saba gaba ɗayan kayan jikin ta ya chire mata harshen sa ya sanya a ramin chibiyar ta yana wasa da shi hannun sa ɗaya na saman breast ɗin ta ganin ya ɗan tashi daga kanta ya koma ta kasane ya sanya ta yunkura chikin sauri tana son ta gudu wani wawan danka ya mata ta chiki chiki dawo da ita jikin sa yayi ya sanya hannun sa ya laluɓo remote a saman bedside drawer ya kashe wutar ɗakin ya kara gudun Ac ya jawota jikin sa sosai kuka take da iya sauran karfin da ya rage mata matso da bakin sa yayi kusa da kunnen ta ya fara magana da sexy voice "ba abun da kike so ba kenan menene kuma abun kuka? da karfi tace "ni wlh bana so bana so ka sakeni idan kana so ka chi gana da fishin ka har illamasha Allah ni dai ka kyale ni!" kara matse ta yayi a jikin sa sosai "ina ai abun da kuke so kenan daga ke har Aunty farida to ai tun da kuka tsokano ni sai na yi" ihu ta fasa da karfi tare da gabza masa chizo a hannun da ya ƙanƙame ta chikin zafin nama ya juyar da ita ta koma saman gadon ya mata runfa da faffaɗar kirjin sa ihu take sosai dan ta gama tsorata da shi ji yayi ihun nata ya ishe shi sai ya haɗe bakin su waje guda mutsu mutsun ta fara yi ya danne ta ta ko ina ba halin tayi wani kyakkyawar motsi gashi ya haɗe bakin su waje guda ba halin ihu ganin tana kokarin chutar da kanta ne ya sanya ta hakura tayi shiru tana kalmar shahada a ran ta shiko ko ajikin sa murzan tula tulan ta kawai yake yana kissing nata chak taji duniya ya tsaya mata lokacin da taji saukar hannun sa a gaban ta yana shafawa wajen a hankali hankali tattara iya sauran karfin ta tayi tana kokarin turesa amma ina ko motsa shi ta kasa wasa yake sosai da gaban ta gashi ya ki sakin mata bakinta bare tayi ihu ko su yaya Fahad zasu kawo mata agaji yau ne rana ta farko da ta fara danasanin Auren yaya Prince ji tayi gaba ɗaya ta tsane sa bata son ko sake kallon face nashi wasa yayi sosai da ita har sai da ya samu gamsuwa tukun nan ya sauka daga kanta ya kwanta a gefe yana mai da numfashi,yana sauka daga kanta ta mike zaune tana kokarin sauka daga gadon damko ta yayi da hannu ɗaya ya jawota jikin sa da kyar ya iya faɗin "ai ban gama ba tukun nan dan ban muku abun da kuke so ba bari na huta sai mu ɗora" ihu ta fasa masa tana bubbuga kirjin sa chikin tsawa yace "ko kimin shiru ko kuma yanzun nan namiki abun da bakin ki ba zai sake magana ba" shiru tayi ta kwanta a jikin sa ba dan ta so ba gaba ɗaya tsanar sa take ji ya mamaye zuchiyar ta haushin Aunty faridan dan ta kawo shawarar ma take 💋Duk Karfin Izzata 💋 💖The Talent Troupe Writer's 💖 💖Story And Written💖 ⬇️ *Star lady* Book 2 Page 28 Shiru ta lafe a jikin sa almost 30mins suna haka har barci ya fara ɗaukan ta a jikin sa kamar daga sama taji hannun sa na mata yawo a jikin chikin sauri ta ɗago kai tana kallon face nashi idon sa a lumshe harara ta jefa masa tare da murguɗa baki kasa kasa yace "me na miki kike harara ta? abun da kuke so fa nake muku dan nayi hakan laifine?" chikin dashewar ta ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri ni wlh bana so ka kyale ni" sai lokacin ya waro green eyes nashi wadda suka sauya zuwa jaa sosai runtse ido ta tayi dan bazata iya haɗa ido da shi ba sosai yake kallon face nata yana shafa jikin ta da hannu ɗaya matso da face nashi yayi ya haɗe da nata "open your eyes" yayi maganar da murya kamar mai raɗa chikin sauri ta buɗe idon ta tana kallon gemun sa "chikin ido na nace ki kalla ba gemu na ba" turo ɗan karamin bakin ta tayi har sai da ya taɓa nashi lokacin guda ya furta "ash ashe baki koshi da kiss ɗin ba kenan" waro ido waje tayi chikin sarkewar murya ta fara magana "wlh na na...bata kai karshen maganar ba ya haɗe bakin su waje guda hot kiss ya shiga bata sai mutsu mutsun take masa a jiki 10mins ya ɗauka yana kissing nata kafin ya zame bakin sa ya mai do da kallon sa kan idon ta "zaki buɗe ido ki kalle ni ne ko dai...tun bai kai karshen maganar ba ta waro idon ta a chikin nashi kara hasken blue light ɗin dake ɗakin yayi ta yadda zai samu daman ganin ta da kyau chike da bada umarni ya fara magana "duk abun da na miki kema haka zaki min idan ba haka ba zan yi maganin ki" "yaya Prince dan Allah kayi hakuri na tuba wlh ni ban iya ba" ta karisa maganar tana kokarin fashe wa da kuka "kimin shiru karki kuskura ki buɗe min baki! Ae,abun da kuke so kenan to kuma kun samu dan haka dole kiyi accepting ko kina so ko baki so kinga gobe idan su Khalid suka baki shawara zaki ɗauka" ji take kamar ta shake sa shi kuwa ko ajikin sa harshen sa ya fitar ya ɗaura saman lalausan lips nata yana mata tafiyar machiji ganin bata masa abun da yace bane ya sa ya wurga mata wani kuguwar harara ba shiri itama ta fito da harshen ta waje ta fara yi masa tafiyar machiji a saman lallausan lips nashi kamar yadda yake mata mai da harshen na shi yayi chike da izza yace "ai ba dole na saki ba ba ku kuke so ba dan haka ki nayi kina murmushi idan kika sake haɗa min fuska Allah sai na miki ɗanyen hukunci" yana gama magana ya sake fito da harshen sa waje yana lasan saman lallausan lips nata murmushi dole ta kakalo ta chigaba da lasan lips nashi itama chikin dabara ya chapko harshen nata ya fara tsotsar sa kamar sweet mai tsinke sai da yayi mai isar sa tukun nan ya zame bakin sa ya daga nata tare da juyawa ya kwantar da ita saman sofa ya kurawa tula tulan ta ido runtse ido ta tayi saboda kunyar sa yau yaya Prince na kare mata kallo ba kaya a jikin ta "open your eyes!" ba shiri ta buɗe idon nata "idan kika sake rufe ido lokacin da muke tare sai na ɓallaki kuma banace ki rinƙa murmushi ba? Murmushin dole ta kakalo "good haka nake son ganin face naki" hannun sa ya ɗaura saman tula tulan ta ya shiga murza su tunani take wai shi yaya Prince ɗin nan baya gajiya ne? Yau ba zai yi barci bane? Raɗaɗin zafin da breast nata ke matane ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta shiga chikin dashewar murya ta fara magana "yaya Prince ka dubi girman Allah ka barni haka wlh zafi sukemin kamar zan mutu na tuba wlh ba zan sake ba" harara ya wurga mata kafin yace "no kin manta Aunty farida tace kirinƙa yimin magana chikin shagwaɓa ne? To idan kin manta na tuna miki" kuka ta saka masa mai sauti chikin kuka take faɗin "Aunty farida yaya Khalid kun chucheni wlh kun kasheni yaya Aryan kazo ka checheni" toshe mata baki yayi da hannun sa ya kai bakin sa dai dai kunnen ta kasa kasa ya fara magana "tukun nan dai basuma chucheki ba sai gaba ai yanzu ba ayi komai ba kinga gobe idan suka ce ki zauna a kafata da gudu zaki zo ki zauna idan Allah ya kai mu da safe kuma shima wanna ki kira matar Aryan ki sanar da ita sabon muguntar da na miki" sai yanzu Hiyana ta fahimci ainihin laifin da ta masa yake bata horo ta wanna hanyar shiru tayi ƙwaƙwalwa warta na tariyo mata abubuwa da dama wani cool murmushi ta saki lokacin da ƙwaƙwalwar ta ya tunano mata ta yadda zata yi maganin Bgs ba tare da ta tsaya tayi tunanin me zai je ya zo ba kawai ta juya ta rungume sa ta fara aiwatar da abun da ƙwaƙwalwar ta ta sanar da ita lips nashi na kasa ta kama ta shiga tsotsa chikin salo aiko kamar in giza shi tayi chikin zafin nama ya mai da bakin sa saman Nipple ɗin ta ihun azaba ta saka masa dan ita duk tunanin ta idan ta biye masa zai ɗan sake ta sai ta samu ta zille bata san jawowa kanta wani wahalar tayi ba kuka take sosai gaba ɗaya bakin nipple nata sunyi jaa kamar zasu yanke sai zogi suke mata cikin fitar hayyaci ya sanya hannun sa a gaban ta ya shiga wasa da wajen yana ɗan shafo tsakiyar chikin salo har ya sanya hannun zai same short ɗin sa kome ya tuna sai ya fasa tare da sakin ta ya koma jefe ya kwanta yana juyi yana mai da numfashi a sukwane ta yunkura zata sauka gadon idon sa a lumshe ya kai mata wani wawan chapka a kugu da kyar ya iya furta "ina zakije ai ban gama ba hutawa nake" tattara iya sauran karfim ta tayi ta ɗaga murya tace "mugu azzalumi ka kasheni ka huta wato ma baka gama ba to bari na ɗauko maka wuka sai ka kasheni kawai ka huta daman ai ba yau ka fara yimin mugun taba wlh yaya Prince na tsane..... Bata karisa ba taji saukar wani gigitatchiyar mari a kuncin ta chikin tsawa yace "buɗe idon ki kiga da wa kike magana!!! Marayan kuka ta saki tare da kifa kai a saman gadom ta fara surutai "ya Allah ka ɗauki rai na na huta da wanan ukubar ya Allah na tuba idan wani laifi nayi ya Allah ka yafe min ya Allah ka kawomin karshen zamana da wanna mutumin innalillahi wa inna ilaihir rajiun wanan wani irin musifache ya Allah ka sa karna kai gobe a duniya na gaji na gaji da zama chikin wanan bakar wahala da tashin hankali Allah ka sani tun da na taso a rayuwa ta nake chikin ukuba da tashin hankali ya Allah kasa lahira ta tayi kyau ka sanya na ji daɗin yaya Prince kayiwa girman Allah ka sakeni na gaji da Auren ka bana son ka gwara min na ɗauki yan uwana mu shiga duniya wlh diyana tayi gaskiya da tace ba zaka taɓa sauya wa ba gwara min zama da inna habiba da zama da kai yau ko kashe ni zakayi sai na faɗa maka gaskiya ka chutar da ni ka chutar da rayuwa ta wlh ko banyi alwala ba na ɗaga hannu na roki Allah da ya sakamin yanzu ba sai anjima ba Allah zai sakamin amma bana fatan hakan,hasali ma babu ranar da zan kafa goshi na a kasa ba tare da na maka addu'ar samun rahamar Ubangiji ba duk da chewa zaluntata kake ya Allah yau a karon farko allah ina rokon da ka sak.... Bata kai karshen maganar ba yayi saurin toshe mata baki yana girgiza mata kai jiki ba kwari ya jawota jikin sa ya rungume ta sosai yana ɗan bubbuga bayan ta kuka take sosai kamar ranta zai fita chikin karyewar zuchiya ya fara magana "ya isa kukan nan haka karkije ki zawa kan ki wata matsalar" batama jin sa kukan ta kawai take ya rasa ya zai yi tayi shiru shi gashi bai iya rarrashin mutun ba ga shi bai son jin kukan nata gaba ɗaya ta sa shi a damuwa yayi iya rarrashin duniyar nan hiyana taki sauraron sa sai kuka take har voice nata ya dashe ya dai na fita mai kyau da ya ga dai tana kokarin chutar da kanta sai ya fara laluɓar wayar sa chikin sauri ya fata neman layin Aryan bugu ɗaya Aryan ya ɗaga ba tare da yayi sallama ba yace "Aryan pls ya ake rarrashin mutun yayi shiru idan yana kuka? Aryan yana jiyo kukan hiyana ta chikin wayar murna ya fara yi yana addu'ar Allah ya sa ɗan uwan sa ya raya sunna ne dan shi yake jira yana so komai nasu ya tafi dai dai "Aryan wai ba da kai nake magana bane? "Sorry my blood kasan rarrashin kala kala ne kamar yaddda shima sanya mutun kuka yake kala kala me ka mata? da take kuka ka faɗa min sai na san wani irin rarrashin zaa mata" tsaki Bgs yaja ji yake kamar yayi wurgi da wayar dan haushi amma sai ya danne dan yanzu ba lokacin yin fushi ko zuciya bane bukatar sa kawai hiyana tayi shiru kar ta chutar da kan ta "Aryan ba wani abu fa na mata ba nan take ya bawa Aryan lbr abun da ya faru sama sama" dogon numfashi Aryan yaja tare da sauke ajiyar zuchiya "kana jina my blood? Yanzu ka samu ka haɗe bakin ku waje guda dan kasa mu tayi shiru idan tayi shiru kaga kasamu damar da zaka che mata sorry" chikin sauri Bgs ya mai mai ta kalmar "sorry kuma ni ina never wlh" "au ba zaka che sorry ba a lalai baka shirya rarrashin mace ba ai wata macen ma ko kace mata sorry ba shiru zata yi ba sufa mata yan gata ne kuma sarakuna yan lele" tsaki Bgs yaja tare da katse kiran yayi wurgi da wayar gefe ya dawo da kallon sa kanta ta ɗan tsagaita kukan nata yanzu sai shassheka take a nitse ya fara magana "ya isa kukan nan haka zaki iya jawa kan ki wani chiwon kin ji? Bata kula shi ba ganin bata da niyar kula shi ne ya sanya ya miƙe tare da ɗaukan ta chak suka nufi toilet a tsakiyar toilet ɗin ya sauke ta ya haɗa ruwan wanka ya ɗauke ya chak chikin kafaren baff ɗin wankan sa ya sunduma ta shima ya shiga da kansa ya mata wanka da ruwan mai zafi sosai Bayan ya gama ya naɗota a towel kai tsaye saman sofa ya ajiye ta yau da kan sa ya zuba musu abinci ya ɗauki spoon ya ɗawo kusa da ita ya zauna sai aniyar zuciya take saukewa ɗiban abincin yayi ya kai mata dai dai sai tin ɗan karamin bakin ta,kin buɗe baki tayi kanta na kasa da wata iriyar daddaɗar voice wadda bai ma san yana da ita ba ya fara magana "ki buɗe bakim ki mana ki ansa" make kafaɗa tayi tana faɗin "bana ci na koshi" kwaikwayar maganar tanna ɗazun yayi yace "haba sister yau fa ban ci abinci ba ke nake jira muci tare shine zaki che ke kuma yanzu ba zaki chi ba" a sukwane ta ɗago kai tana kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi tare da ɗaga mata gera ɗaya sunkuyar da kanta tayi tana tunani take anya wanna yaya Prince ne? ko dai aljanu sun shiga jikin sane? daman ya san murya tane har da wani kwaikwaya wato ashe duk abun da ka faɗa masa yana jin ka kuma baya mantawa kawai daman rashin mutunci ne ya sanya yake yin banza da mutun kamar bai ji ba "Wai sister ba zaki ansa abincin ba sai na miki ɗure" a hankali ta buɗe ɗan karami bakin ta ya sanya mata abincin dan daman yunwa take ji sosai da kyar take taunan abincinb dan kukan da ta sha shiko ɗura mata kawai yake tun bata gama chinye na bakin ta ba zai ɗura mata wani yanayi yana kallon face nata yana jin wani irin nishadi da sabon yana yi na shigar sa "yaya Prince na koshi" ajiye spoon ɗin yayi ya sanya hannu ya ɗago haɓar ta yana kallon face nata "ok to kwanta nayi binchike a chikin ki dan na tabbatar kin koshi ko da saura" murmushi tayi kafin tace "aa ba sai ka duba ba da gaske na koshi" zuba mata ido yayi ya kasa ɗauke kallon sa da ga kanta "har yanzu fushi kike da yayan ki? Girgiza masa kai tayi alamar aa "to why har yanzu baki saki jikin ki ba ko dai ki na tunanin zan sake maki abun da na miki ɗa zunne? Nan ma girgiza masa kai tayi alamar a'a "no banason girgiza kai open your mouth an talk" "aa bana fushi da kai kuma ina rokon Allah da ya hanani ganin ranar da zan yi fushi da kai" ajiyar zuchiya ya sauke tare da jawota jikin sa "na sani nasan ba zaki yi fushi da ni ba because halin ki iri ɗaya da my Ammi shi ya sanya nake jin daɗi da kika kasance sister a gare ni" shiru tayi tana tunani "wato dai yaya Prince ba zai taɓa ɗauka na a matsayin mata ba kenan wato har yanzu a matsayin sister nake hmmmm ya Allah ka sauyamin wanan bawan nake" "tashi muje ki sa kaya sai mu kwanta" make kafaɗa tayi tare da kara lafewa a kirjin sa kasa kasa chikin shagwaɓa tace "aa sai ka chi abin cin kai ma" mai da kallon sa yayi kan abincin kafin ya dawo da kallon sa kan face mata "zaki bani a baki? Waro ido tayi waje tare da ɗago kan ta daga kirjin sa tana kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi ya sanya hannu ya jaa karan hanchin ta sunkuyar da kan ta tayi kasa ba tare da tayi magana ba "ko baki san chan zawar da nayine? ba kin che kina burin na chan za ba ko dai ba irin wanna chan zawar kike son nayi bane? Shiru tayi ta kasa magana dan ita gani take kamar yaudarar ta kawai zai yi yayi amfani da ita "na san komai a kan ki ina son ki san wani abu ni ba mugu bane kawai haka yanayi na yake ban taɓa tunani dai dai da second 1 na chutar da ke ba ina sane Ammi ta fi son ku fiye da kan ta ko dan farincikin ta zan so naku farincikin ni ban san ya ake yin magana da mata ba kullun da maza nake magana kuma duk wayan da nake magana da su sojojine a karkashi na suke umarni kawai nake basu bayan umarni ni ban iya wata magana ba amma tun da kina son na rinƙa yin magana da ke sai ki koyamin yanzu haka maganar nan da nake dake ji nake tankar zan mutu bana son yawan magana idan nayi magana kaɗan sai naji na gaji try to understand me ni ba mugu bane ki dai na kirana da sunan mugu bata min daɗin ji" rungume sa tayi sosai a jikin ta chikine farinciki tace "yaya Prince da gaske zaka sauya? da gaske in koya maka magana? Kallon yadda take dariya kawai yake kamar ba itace mai kunbura kumatu yanzun nan ba "ba shakka zan yi kokari na sauya ko dan wanan farinciki ya zauna a kan face ɗin marainiyar Allah amma fa sai kin kara hakuri dan mutun ya sauya lokaci guda ba abune mai yiwuwa ba sai dai kaɗan kaɗan" "yaya Prince to yanzu ka juyo na baka abincin" ba musu ya juya ita ma ta gyara zaman ta a jikin sa ta zuba wani abincin ta ɗauki spoon ta fara bashi a baki "yaya Prince yanzu a wani matsayi ka ajiye Ni? "A matsayin sister na mana" "amma yaya Prince ya zanyi da Auren ka dake kai na? "Wanna karki ɗauke sa a matsayin wani abun idan kin samu wanda kike so zan baki takardan ki sai na aura miki wanda kike so ɗin ba ma lallai sai kin sanar da su Abba ba" mamaki ne ya kamata wai shi dai maganar mata ce baya so "amma yaya Prince me ya sanya baka so mata? An san spoon na hannun ta yayi ya mai da chikin plate ɗin ya juyo ya fiskance ta da kyau ya fara magana "no ba wai bana son mata bane bana son jefa rayuwar ko wace mace a haɗarine" "yaya Prince ban gane ba? "Eh duk wata mace da nayi tarayya da ita to tana chikin haɗari shi ya sanya" "yaya Prince wlh har yanzu ban gane ba" hanchin ta ya ja kafin yace "ai ba zaki gane ba ke dai yanzu dare yayi sosai kije ki sa kaya ki kwanta gobe karfe 5 na asuba jirgin mu zai tashi zuwa Nigeria" waro ido waje tayi chike da murna ta rungume sa tana faɗin "da gaske yaya Prince gobe zamu koma naija? Kai ya gyaɗa mata alamar eh miƙewa tayi chikin sauri ta nufi wajen trolley ɗin ta ta fito da wasu kayan ta sanya a jikin ta ta dawo kusa ta shi tace "yaya Prince muje" miƙa wa yayi ya kama hannun ta suka wuce saman gado daga ɗan gefe ta kwanta tana satar kallon sa kasa kasa yace "why yau ba zaki kwanta a jikin yayan ki ba? Ko dai kin fara tsoro nane? Murmushin tayi tana girgiza kai ta mirgino ta dawo jikin sa ta kwanta rungumota yayi da ɗan karfi tace "wash zafi" da sauri ya ɗan saketa yana faɗin "lfy? Kirjin ta ta nuna masa da hannun ta tana faɗin "ka danne min ne kuma chiwo suke min" "me ya same ki awajen da suke miki chiwo? Waro ido waje tayi da mamaki tace "babu komai" ɗaga mata gera ɗaya yayi kafin yace "yaushe kika fara karya? "Ba karya nayi ba fa babu komai" "karya kikayi mana ba yayan ki bane ya matse su ya sa suke chiwo? Rufe ido tayi da hannun ta tallabota yayi ya zame mata rigar jikin ta ya kurawa tula tulan nata ido yan bakin nipple ɗin sunyi jaa sosai har chikin ran sa bai ji daɗin hakan da ya mata ba amma ba yadda zai yi ne, sai yau ya kara tabbatar wa kan sa hiyana ba macece kamar kowa ba duk wanna abubuwan da ya rinƙa yi mata ashe ita kam ma addu'ar samun rahamar Ubangiji take masa yanzu duk abun da ya mata ɗazun nan hakan bai sa tayi fushi da shi ba ba shakka idan hiyana tayi addu'ar Allah ya saka mata akan abun da ya mata ba makawa Allah zai saka mata dan ya wahalar da marainiyar Allah amma sai batayi hakan ba addu'ar ma take masa mai kyau gaskiya ko dan wanna ya zama dole nayi kokari in rinƙa sata farinciki "Yaya Prince me kake tunani? "Babu komai Sister" ya kai karshen maganar tare da miƙa wa ya sauka daga gadon ya ya nufi wajen mirror jim kaɗan ya dawo saman gadon hannun sa rike da hotona da kuma robar magani ajiye hoto nan yayi a gefe ya buɗe robar maganin ya ɗibo ya shafa mata a bakin nipple nata bayan ya gama ya rufe robar ya ajiye saman bedside drawer ya ɗauki hoto nan yana kallon su "Tashi ki nunamin maman ku a nan" chikin sauri ta miƙe ta ansa hoton wanan hoton ne da ranar ta kalla awajen drawer mirror sa jikin ta har rawa take wajen nuna masa maman su,zubawa ummar nasu ido yayi na ɗan lokacin kafin yace "ok to yanzu dai kwanta muyi barci idan Allah ya kai mu gobe in muka sauka naija lfy zamuyi maganar" yana kai karshen maganar ya miƙe ya mai da hoton ya dawo ya kwanta tare da jawota jikin sa yana ɗan bubbuga bayan ta da haka har barci yayi awon gaba da su Nigeria A ɓangaren su yaya bello kuwa sai shirye shirye suke da shi da hasana dan gobe Ammi zata turo a ɗauke su kwata kwata yaya bello jikin sa a mace bai san tafiya ya bar innar sa amma ba yadda zai yi ya sa a ransa idan yaje ba jimawa zai zo ya ɗauki innar sa su koma tare a ɓangaren inna habiba kuwa yanzu ta samu saukin laulayin chikin nata ba laifi amma dai har tanzu bata da wani abinci sai gawayi a ɓangaren buba shima ya samu lfy ya warke kamar ba shi ba ya rungumi ɗan uwan sa tare suke zuwa gona da yaya bello tare suke komai yanzu yana taimakawa yaya bello sosai susuka riƙe gidan A ɓangaren bokan inna kuwa wani kurji ne ya fito masa a gaban sa kan bananar sa kafin yayi fitsari sai ya rinƙa ihu saboda azaban zafin da kurjin ke masa yayi magani har ya gaji amma shiru ba sauyi sai ma kara girma da kurjin ke yi yana fitar da ruwa milk colour mai bala'i wari yanzu ya dai na yiwa kowa aiki fama yake da kansa burin sa kawai ya samu lfy lafiya kuwa taki samuwa 💋Duk Karfin Izzata 💋29 By Star Lady 💖The talent troupe writer's 💖 Page 29 Uk Tun da tayi sallar asuba bata mai da barciba take shirye shiryen tafiya Nigeria shiru shiru yaya Prince bai dawo daga masallaci ba har karfe 6 bai dawo ba ta gama duk shirin abun da ya dace sai murna take zata koma naija shiru shiru har 7 yaya Prince bai shigoba ɗaukar hijabin ta tayi ta sanya akan riga da wandon ta ta fito palo baya palo ɗauko remote na ɗakin binciken sa tayi ta sai ta sama ta danna stair case ɗin ya sauko chikin sauri ta haura sama har tana haɗawa da gudu tsaye gaban na'urori ta hango sa ya bawa hanyar shigowa baya daga shi sai Short yana aiki watsawa tayi a guje taje ta haye bayan sa tana murmushin,a sukwane ya juyo tare sauko da ita cikin zafin nama ya damko wuyar da tsawa yace "ke baki da han... Bai karisa maganar ba yayi shiru tare da zame hannun sa daga kan wuyar ta ya rungumeta yana ɗan sosa kai "yaya Prince laifin me na maka yau kuma? Kara matse ta yayi a jikin sa "babu komai Sister na mantane ai daman na faɗa miki ba zai yiwu na sauya lokacin guda ba sai a hankali" "to yaya Prince ya banu yafi Nigeria bane? Ɗan sakin ta yayi tare da juya baya ya goya ta ya chigaba da aikin sa da ita a bayan sa "na sanar da su Abba akoi aikin da ban karisa ba dan haka jirgin mu sai da yamma zai tashi" hannayen ta ta zuro ta wuyar sa ta chigaba da magana "yauwa yaya Prince tun da sai da yamma zamu tafi pls ka kaini yawo naga gari kafin mu tafi" girgiza kai yayi kafin yace "no baki yarda dana cemiki duk macen da tayi tarayya da ni idan ba sojaba zata shiga babban haɗari ba kon? To ko sojojin ma suna chikin haɗari bare dan Kafin nazo wanna matsayin da nake na Brigadier general Safras na kashe mutane da dama na tarwatsa rundunar yan ta'addan da dama a kasashe da dama ta ko ina ina da tarin makiya shi ya sanya bana yarda da kowa kuma dukkan yan uwana nake kula da duk wani motsin su zamanki lfy shine kiyi zaman ki a matsayin baki sanni ba yafi miki" kai ta ɗan ɗaga sama kafin tace "yaya Prince to ya akayi ranar mukaje shopping tare kuma har ka tafi kabar Ni? Sauke ta yayi daga bayan sa yana faɗin "kema ai ba wani motsin da zakiyi ban sani ba da gangan na barki a shopping ɗin dan nasan gaba ɗaya wajen yana karkashin kulawar sojojin mune shopping na matar general dest ne so na san ba abun da zai faru" "to yaya Prince dan Allah ka faɗa min taya akayi kasan yaya Khalid ne ya ɗauke ni" guntun tsaki yaja dan hiyana ta fara bata masa rai baya son yawan magana ganin ta tsare sa da ido ne ya sanya yace "sister nifa bana son yawan magana kai na chiwo yake min idan nayi magana sosai ina da tarin abubuwan da ya kamata na kammala please leave" tsuke fuska tayi ta turo baki chikin shagwaɓa ta fata magana "yaya Prince ka manta kai kace na koya maka magana to me yasa kuma ina koya maka zaka che baka so" jan hanchin ta ya ɗan yi baya so ya mata tsawa dan ya ɗau alkawari ba zai sake hakan ba sai ya zama dole gashi ta kule sa bai san magana tana sanya shi dole ji yake kamar ya sharara mata mari ya koreta a ɗakin amma sai ya danne yace "sister dole ne zan san Khalid ne ya ɗauke ki mana kije kiyi searching akan sunan Brigadier general Safras ba a banza mutun zai taki wanna matsayin ba kuma kin manta ne? nache maki duk wani motsi na yan uwan mu na sani" "yaya Prince to dan Allah ni dai ina son zuwa yawo na kalli kasar nan kafin Mu koma" shiru ya ɗan yi ba dan yazo ba yace "ok to jeki fitar kin da kayan hausawa da face mark ina zuwa sai muje yawon muyi breakfast a chan amma dai gaskiya kin takuramin dayawa" tsalle tayi ta rungume sa sosai tana dariya tana faɗin "nagode yaya Prince" ɗaga ta yayi gaba ɗayan ta ya ɗaura ta saman kirjin sa yana tsaye a miƙe ya sanya hannu ɗaya ya chire mata hijabin jikin ta ya jefar kasa a nitse ya zame ɗan siririn hannun rigar da ta sanya ya ganganrar da rigar zuwa chikin ta zubawa tula tulan ta ido yayi na ɗan mintoci yayin da ita kuma ta runtse ido hannu ya ɗaura saman bakin nipple nata yana dubawa "sun dai na yi maki zafi ko? Kai kawai ta gyaɗa masa alamar eh ba tare da ta buɗe ido ba "why are you closing your eyes? chikin shagwaɓa tace "kunyar ka nake ji" "kunya?" ya mai mai ta kalmar gyaɗa masa kai tayi alamar eh "menene kunya? Yayi magana lokacin da yake mai da mata da hannun rigar ta girgiza masa kai tayi tana faɗin "nima ban sani ba" shiru yayi yana kallon face nata "ok open your eyes" slowly ta waro idon nata a kan kyakkyawar face nashi matso da face nashi yayi ya haɗe da nata kasa kasa yace "duk da ban san me ake nufi da kunya ba amma bana son ta as from today karki sake rufe mun ido idan muna tare" hannu ta sanya chikin gashin kan sa tana faɗin "to" "ash" ya furta lokacin da hannun ta ya sauka chikin gashin kan sa da sauri ta zame hannun ta dan kartaje ta ja masa wani abun da baya so chikin zafin nama ya haɗe bakin su waje guda tare da kama hannun ta ya mai da chikin gashin kan nasa,watsa gashin nasa ta fara yi tana shafa daga kansa zuwa wuyar sa "oh god" kawai yake furtawa ba karamin jin daɗi wasa da gashin sa da take yi yake ji ba kara kankame ta yayi sosai bakin sa na chikin nata yana kokarin zame mata rigan jikin ta ko me ya tuna sai ya fasa slowly ya zame bakin sa daga nata da kyar ya iya sauke ta kasa yana faɗin "muje mu shirya mu tafi ko? Faɗawa tayi saman kurjin sa ta zagayo da hannun ta ta bayan sa tare da kwantar da kan ta a saman faffaɗar kirjin sa tana faɗin "yau kam yaya Prince ba zaka ɗagani zuwa ɗaki bane? "Kin min nauyi ni ba zan iya ba" waro ido tayi waje tana faɗin "kai da kullun da hannu ɗaya kake ɗauka ta kamar yar baby shi ne yau zaka che nayi nauyi" ta karisa maganar kamar zatayi kuka girgiza kai kawai yayi yana danne zuciyar sa yana addu'ar Allah ya ba ni ikon chika mata alkawarin da na ɗauka mata amma gaskiya yarinyar nan tana mani abubuwa dayawa da baya so wayan da ban ma taɓa kwatan tasu ba a rayuwar ta duk yadda muke da Aryan ban taɓa ɗaukan 10mins ina magana da shi ba amma yarinyar nan ta tasani a gaba da tambayoyi da hira haka no dole na san ya zanyi da ita "Yaya Prince mu tafi mana" hannu ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa suka fice daga ɗakin yana saukowa palon ya chi karo da su Hisham Khalid Yusuf Ahmed Fahad da matayen su suna zaune a palon suna hira bai bi ta kansu ba ya nufi bedroom na shi yaya Khalid ne saurin chewa "Bgs bakaga Hisham bane? gaisheka fa yazo yi" ko kallon in da suke bai yi ba ya wuce chikin bedroom ɗin sa kallon juna suka fara yi Hisham yana son yin magana amma yana tsoro saman gado ya kwantar da ita ya wuce toilet chikin sauri ta miƙe ta wuce dressing room na shi ta fito masa da daddakiyar farar shadda mai bala'i kyau da tsada ta haɗo masa da hula fara tas mai kyau almost 5mins ta tsaya gaban glass na gera agogon sa tana tunani ta rasa wanne zata zaɓa masa daga karshe ta ɗauka masa wani dangareren agogon diamond mai matikar kyau da tsada ta fito ta ɗaura masa kayan saman gado ta koma dressing room ɗin ta ɗauko masa takalma mai bala'i kyau tsayuwa tayi ta zubawa takalmar ido mamaki take kafar yaya Prince ɗan karami kamar kafar mace sanya takamin tayi a kafar ta dai dai da ita kamar nata murmushi tayi ta chire ta ɗauko masa face mark ta fito ta ajiye masa takalmin kusa da gado ta ɗaura masa face mark da links a saman kayan sa ta wuce wajen trolley ɗin ta ta chire kayan jikin ta ta duba doguwar riga mai ɗan hankali ta sanya a jikin ta tana kokarin tara gashin kanta ta ɗaure sai jin hannun sa tayi saman gashin nata ya zame hannun ta ta saki gashin ya watse har bayan ta zuro hannun sa yayi ta kugun ta ya juyo da ita suna fuskantar juna kasa kasa yace "love your hair" murmushi ta ɗan yi kafin tace "to nabaka kyauta" shiru yayi ya sanya hannun sa ya fara tara mata gashin nata "yaya Prince daman ka iya ɗaure wa mutun gashi ne? "na iya ɗaure nawa dai yau shine first time dana fara ɗaure gashin da ba nawa ba ni idan ba Aryan bama ban taɓa taɓa gashin wani ba" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya gama ɗaure mata gashin nata ya zuba mata jelar gashin a bayan ta ya zuba mata ido yana kallon face nata "you look so good" murmushi tayi tace "nagode to kai ma kaje ka shirya mana na" juyawa yayi ba tare da yayi magana ba kayan da ta ajiye masa ya ɗauka ya wuce dressing room jim kaɗan ya fito shirye chikin kayan da ta fitar masa "wow" shine abun da hiyana ta furtawa "tsarki ya kara tabbata ga Ubangiji da yayi wanna halittar yaya Prince kagan ka kuwa innalillahi ni na ma rasa me zance kai wlh kamar dan kai akayi kayan hausawa" harara ya watsa mata kafin yace "dan ke na sa kayan ai nasan idan nayi irin wannan shigar ba wan da zai yi tunanin nine bare su sawa mutane da nake tare da su ido" kwashawa tayi a guje ta faɗa jikin sa tana faɗin "nagode kuma bazan taɓa mantawa da wanna rana ba a rayuwa ta yau yaya Prince yayi abu saboda ni" shafa gashin kanta ya farayi yana faɗin "it's ok tun da kinyi farinciki muje da wuri dan time ya tafi almost 12 yanzu kuma kinga zamuyi tafi anjima kaɗan" sakin sa tayi ta ɗago ido tana kallon sa "yaya Prince to ya baka sanya hulan ba? Ɗagata yayi ta ɗaurata saman gado ya juya mata baya yana faɗin "ɗaure min gashin nawa sai ki samin hulan mugani ko kin iya" duk da ya ɗaura ta saman gado sai da ta ɗaga kafa kafin ta iya ɗaure masa gashin kan na shi Tana gama ɗaure wa ta diro daga gadon ta shige dressing room nashi yana tsaye awajen har ta fito ta haye gadon tana faɗin "yaya Prince juyo na sanya maka hular" juyowa yayi ya ɗan sunkuyar da kansa kasa ta sanya masa hulan asalin kyan sa na fulani ya sake bayya face mark ta ɗauko ta sanya masa yana tsaye yana kallon ta yana mamaki da yaba mata a ransa tana da kyakkyawar zuciya sosai hannun sa ta kama ta ɗaura masa agogon shi dai yau gaba ɗaya mamakin kansa yake ji yake kamar ba shi ba yayi nisa chikin tunanin sai jin ɗan karamin bakin ta yayi saman kumatun sa hot sumbata ta bashi tana murmushin tace "muje to" bai san lokacin da ya rungumota ba yana faɗin "kina da kyan hali sosai" "yaya Prince ai daga wajen ka na koya" kallon gefen ido ya mata kafin yace "a yaushe kika koya awaje na? ɗaura dan yatsan ta tayi saman wuyar sa tana masa yawo da yatsan awajen ta fara magana "awajen Ammi na koya kenan kaga duk abun da Ammi take da shi mu dukkan mu yaran ta muna da shi" first time a rayuwar sa ya saki cool murmushi tare da ɗaukan ta chak ya nufi dressing room nashi da ita yau yana matikar farinciki sosai dan yana bala'i son Ammi duk wan da zai so Ammi to koda makiyin sane ba shakka zai zama masoyin sa Tsakiyar dressing room ɗin ya sauke ta ya buɗe glass na face mark nashi ya ɗauki ɗaya ya sanya mata ya ɗauko jaket nashi ya sanya mata har guiwa jaket ɗin ya tsaya mata kai kallon sa yayi kafar ta Booth nashi ya ɗauko tare da safa ya miƙa mata ya ɗauko rawanin wuya ya ɗaura mata ita dai Hiyana tana ganin idon Allah duk ya chika mata jiki da kaya duk da chewa hakan ya mata daɗi dan garin akoi sanyi sosai har safan hannu da kansa ya sama ta sak turawa ta dawo hannun ta ya ruke suka fito tsayuwa yayi a tsakiyar ɗakin ya saki hannun ta ɗago kai tayi tana kallon sa kai kallon sa yayi kan ta ba tare da yayi magana ba wucewa tayi ta ɗauko karamin hijabi a trolley ɗin ta ta sanya ta dawo ta rike hannun sa suka fice daga ɗakin har yanzu su Khalid suna palon wucewa yayi ba tare da yayi musu magana ba zame hannun ta tayi daga nashi ta tsugunna kasa ta fara gaishe da su yaya Khalid, Zahra na son yin magana tana tsoron yaya Prince dan yana tsaye a kofar part ɗin yaya Aiman miƙawa ilham matar Hisham tayi ta nufo Hiyana tana faɗin "wannan itache amaryan ogan naku? A sukwane su Khalid suka juya a tare suka bi bayan Bgs da kallo Ilham na kokarin kira musu ruwa yanzu ma da yaya aka samu ya sauko ita ko ilham sai surutu take "kai amma gaskiya ogan ku yayi sa'ar mata jiya na hangota a kitchen ai kafin na fito ta wuce sama kyakkyawa kamar ita tayi kanta gata shiru shiru gaskiya ya more mata" yana jin su amma bai tanka ba ɗago ta ilham tayi ta rungume ta ta chigaba da surutu "sai ki tsaya ki kula mana da oga da kyau dan kin ga....bata kai karshen maganar ba bgs ya dakawa hiyana tsawa "ni dan ki ne da zaki bar ni a tsaye!!" ba shiri Ilham ta sake ta tana kallon Bgs bata taɓa tunanin haka ogan nasu yake ba sarkin tsoro jikin ta har rawa yake da sauri ta koma kusa da Hisham ta zauna juyawa Hiyana tayi chikin taku katsaita ta nufesa dan yanzu kwata kwata ta dai na tsoron tsawar sa dan tasan ba zai bugeta ba hannun sa ta kama tana faɗin "muje" jawota gaban sa yayi da karfi a zuciye ya buɗe baki zai yi magana sai kuma ya fasa ya yarfar da hannun sa gefe ya fisgi hannun ta suka bi ta part ɗin Aiman mamaki Hiyana take ina zai kai su bata gama mamaki ba taga ya buɗe wata kofa kamar kofar sirri ta kofar suka shiga sai gasu sun fito ta wajen parking motacin su dan dankareriyar Mercedes-Benz baka ya shiga gidan gaba ma zaunin driver da sauri ta buɗe ɗayan gefen ta shigo gaba ta zauna tayar da motar yayi suka fita ta ɗayan gete ɗin gidan ba tare da sojojin sa sun sani ba dan fitar sirri sukayi. sai da su Khalid sukaji fitar motar su sannan suka sauke ajiyar zuchiya a tare kallon Ilham Hisham yayi ya fara magana "my wife wlh duk abun da zakiyi a gidan nan karki kuskura hanya ta haɗa ki da Bgs idan ba haka ba....bai kai ƙarshen maganar ba ta rufe masa baki da hannun ta tana faɗin "ba ma sai ka faɗa min ba ido na ya gane mi tun da ya fito na lura gaba ɗayan ku kun nitsu ba wanda ya iya yi masa magana a chikin ku har kannen nasa shiya sanya nima ban masa magana ba nayiwa matar sa kawai gaskiya yana da zafin rai sosai" "hmmmmm amaryan mu kenan ke dai Allah ya raba ki da haɗuwa da Bgs" chewar Khalid Yusuf ne ya an sa zanchen da chewa "yaya Khalid amma da alama yaya Prince ya sauko fa kaga ya fara fitan sirri da sister" girgiza kai kawai Khalid yayi ya miƙe ya kama hannun Zahra yana faɗin "muma mun fita yawo sai 3:30 zamu dawo tun da sai 4 jirgin mu zai ɗaga a tare su Hisham da su yaya Yusuf suka miƙe kowa ya riƙe hannun matar sa suka bar palon. Tuki yake chikin kwanchiyar hankali ba wan da yayi wa ɗan uwan sa magana bakin wani katafaren gidan abinci yayi parkin motar sa ya fito ya nufi chiki chikin sauri itama ta buɗe motar ta fito tabi bayan sa zama yayi saman haɗaɗiyar kujeran da akaware a ɗaki na musamman kusa da shi ta zauna tana bin wajen da kallo "yaya Prince amma a nan wajen akoi abincin musulmai kuwa dan naga duk kan su turawa ne kuma basuyi kama da musulmai ba" kallon wajen yayi ta kasar idon sa mutun hudu ne a chikin ɗakin kowannen su da matar sa dawo da kallon sa yayi kan ta yana kokarin yin magana mai an san order ya zo takeaway yace a musu dan ba yaso su chire face mark na face nasu baya son kowa ya gane su shi ya sanya ya saka kayan hausawa tun da nan ba wan da ya taɓa ganin sa da kayan hausawa zai yi wuya a gane sa Bayan an kawo kusu takeaway hiyana ta ansa suka fice daga wajen suka koma mota chikin daji ya nufa da su yana tuki chikin kwanchiyar hankali bakin wani katon dutse mai dubar da ruwa yayi parking na motar ya fito ya zauna saman bayan motar fitowa tayi itama bin wajen ta farayi da kallon wow wajen ha haɗu iya haɗuwa wajen kewaye yake da dogayen furanni masu kyau launin fari da kuma yellow daga gefe katon dutsene wadda ruwa ke zuba daga chikin sa kamar faffo yana taruwa akansa kamar rafi ga dogayen bishiyoyi koraye shar shar kewaye da dutsen wajen shiru baka jin kokai sai sautin kukan tsuntsaye dawo da kallon ta tayi kansa ya chire face mark nashi ya ajiye a gefe yana kallon ta "yaya Prince wajen nan yana da kyau sosai" shiru yayi yana kallon bai yi magana ba takawa tayi a hankali ta karisa wajen dutse dake zubar da ruwa hannu ta sanya ta tara ruwar da mamakin ta sai ta ji ruwan da zafi kamar an sa a wuta kasa kasa taji sexy voice nashi yana faɗin "yinwa nake ji" da sauri ta juyo ta dawo wajen motar ta ɗauko musu abinchi ta kawo masa dirowa kasa yayi daga saman motar ya ɗauke ta chak ya ɗaurata saman bayan motar kafin shima ya haura ya zauna a tare suka chi abincin gwanin ban sha'awa sosai yau Bgs yaci abinci har mamaki hiyana keyi bata taɓa ganin sa yaci abinci mai yawan wanna ba suna gama chi ta diro kasa ta kwashe kayan abincin ta zubar ta koma wajen dutse ta tsaya tana kallon ruwan ta zubawa tsuntsayen dake zuwa shan ruwan awajen ido ji take kamar ta shiga ruwan tayi wanka tayi nisa chikin tunanin sai jin sa tayi ya rungumota ta baya ya kwantar da kan sa saman kafaɗarta ya zuro hannun sa saman kugun ta kasa kasa yace "zaki shiga ruwan ne?" Hannu ta ta ɗaura saman hannun sa dake kan kugun ta tana shafawa chikin shagwaɓa tace "eh zan shiga kai ma zaka shgane? Juyo da ita yayi suna fuskantar juna "ba yadda zan yi in shaga chikin ruwan nan da kayan jiki na ɗin nan" kallon sa tayi da kyau kwafa tayi a ranta tace zaka shigane ma ai na san me zan maka sakin sa tayi ta faɗa chikin ruwan tare da sakin ihu dan duk tunanin ta ruwan dake taruwa a kasan dutse bai da zurfi sai ta ji akansin haka dumin kuwa ruwan ya haɗiye ta gaba ɗaya gashi bata iya ruwa ba diyana ta fita iyawa ko a garin su ita bata shiga rafi diyana ce mai shiga yana tsaye yana kallon yadda take shan ruwa sai mulewa kasa take tana ɗagowa sama sai da ya barta ta jigata sannan ya chire agogon hannun sa da wayar sa tare da hulan kan sa ya ajiye ya faɗa chikin ruwan kamota yayi ya daurata saman kirjin sa yana kallon face nata langwaɓar da kai tayi a kafaɗar sa tana jan numfashi "kin kyau ta da kika jika mu yanzu dame zamu koma gida? Kankame sa tayi ta kasa magana domin tasha ruwa sosai takawa yayi zuwa in da ruwan ke zuba kamar fanfo ya tsaya a dai dai wajen, ruwan na zubo musu daga kai "har yanzu baki dawo dai dai ba kenan? Sai lokacin ta ɗago kai da kyar ta iya chewa "yaya Prince dan Allah ka fitar da Ni" matso da face nashi yayi dab da nata "no ai tun da kika sani na shigo ruwan nan tofa sai ki shirya ɗaukan duk abun da zan yi" chizon sa tayi a saman lallausan lips nashi chikin shagwaɓa tace "yaya Prince wlh bana numfashi sosai ka fitar da ni daga ruwan nan kar na mutu" lasan lips nashi in da ta chijesa yayi kafin yace "kina so kenan" bai jira amsar ta ba ya haɗe bakin su waje guda ga ruwa na zuba musu daga kai yana jikasu almost 10mins suna haka kafin ya zame bakin sa daga nata yana kallon face nata yana kokarin yin magana wayar sa ta fara ringing kai kallon sa in da ya ajiye wayar yayi kafin ya dawo da kallon sa kanta gaba ɗaya ta jiggata da kyar take iya buɗe ido zame mata ɗan karamin hijabin kan ta yayi ya shiga watsa mata gashin kan ta ruwa na jika gashin kwantar da kanta tayi saman kafaɗar sa tana numfashi da kyar da kyar juyo da face na shi yayi yana kallon ta wani irin yanayi mai daɗi da annashuwa ke ratsa shi ya shagala da kallon ta bai ankara ba sai ji yayi tana kokarin sume masa a sukwane ya juya da ita ya fice daga chikin ruwan wajen motar su ya koma ya jinkina da jikin motar ya fara kiran sunan ta kasa kasa "Sister sister" da kyar ta iya waro idon ta da suka sauya daga blue zuwa jaa sosai,waro ido yayi yana kallon ta bai ɗauka ta jigata haka ba ta sha ruwa sosai buɗe gidan baya na motar yayi ya kwantar da ita dukkan su sai ɗigan ruwa suke guntun tsaki yaja ya koma wajen da ya ajiye wayar sa ya dauko tare da agogon sa ya dawo kusa da ita kunna wayar yayi ya shiga latsawa da alama wani sakon yake turawa bayan ya gama ya duba miss call Aryan ne ya kira shi,kiran layin Aryan ɗin yayi bugu ɗaya Aryan ya ɗaga manna wayar tayi a kunnen sa daga ɗayan ɓangaren Aryan yace "blood ina ka bar wayar? Tsaki yaja kafin tace "menene?" "Na gama aikin da ka sani yanzu shigowar ka kawai nake jira amma akoi wata yar matsala" "matsalar me? "Har yanzu bai iya gane ɗan leken asirin dake chikin muba na binciki sojojin mu dukka ban samu ba" "No karka damu da wanan ni dai nace maka karka yarda da kowa idan na shigo zan kama koma wanenne yanzu dai zamuyi waya anjima yanzu akoi abun da nake" "ok to ina sister na take? Juyowa yayi yana kallon ta da kyar da kyar take numfashi sai rawan sanyi take "ban san in da take ba" dariya Aryan yayi kafin tace "amma Bgs kai fa ɗan duniya ne ka gama yiwa yar mutane mugun ta jiya instead of yau ka zauna ka bata kulawa amma sai kayi fitar ka ko? Allah dai yana kallon ka...bai bari Aryan ya gama maganar sa ba ya katse kiran yana kallon ta kawar da kansa gefe yayi yana ɗan jan tsaki ajiye wayar yayi chikin motar ya harɗe hannun sa ya kirji yana kallon sama kamar mai tunani Almost 10mins suna haka sai ga Abdol ya danno hanchin motar sa wajen kusa motar su yayi parking sanna ya fito chikin sauri hannun sa rike da jaka mikawa Bgs jakar yayi sanna ya shiga motar sa ya juya ya koma buɗe jakar Bgs yayi ya fito da duguwar riga abaya ce baki kayan jikin ta ya fara chire mata sauri sauri ya sauya mata doguwar rigar sai rawan sanyi take yana kokarin chire nashi kayan yar karamar nauran dake gaban motar sa ta fara kara chikin sauri ya fasa chire kayar na shi ya rufe kofar baya na motar ya buɗe gidan gaba ya shiga ya kunna motar da gudun gaske ya bar wajen kai tsaye gida ya wuce dan sai rawan sanyi hiyana ke yi shi kan shi kayan jikin sa sun takura masa Yana shiga gida bai ɓata lokacin ba ya fito ya ɗauke ta chak ya shiga chikin gida kai tsaye bedroom nasu ya wuce saman gado ya shinfiɗe ta ya wuce toilet wanka yayi da ruwa mai zafi sosai ya fito ya shirya chikin kayan sanyi dan shima daɗewar da jikakken kayan sukayi a jikin sa ya sanya yana jin zazzaɓi kayan sanyin sa ya ɗauko mata tare da safa da hula ya sanya mata tana kwance tayi shiru sosai ya shirya ta chikin kayan sanyin sa ganin har yanzu sai rawan sanyi take ya sanya ya kunna na'uran ɗumama ɗaki ya jona hand dryer da kansa ya busar mata da gashin kanta bayan ya gama komai ya duba time 2pm alwala yayi ya fito ya gabatar da sallah ya miƙe ya hauro saman gadon duba time ya sake yi 3pm saura 1h jirgin su ya ɗaga kwamciya yayi saman gadon ya jawota jikin sa ya jawo bargo mai laushi ya rufesu sosai ta shige jikin sa tana shan ɗumin jikin sa kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "sister are you okay now?" gyaɗa masa kai tayi alamar eh shafa kan ta ya fara yi suka yi shiru kowa da abun da yake tunani To masu karatu sai mun haɗe gobe a Naija zamuga ya wasan zata kaya akoi fa shagali akoi sharholiya yanzu zaa fara buga asalin game ɗin mu damalmale da ku gobe zamuga wazaiyi winning 💃💃 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋29 By Star Lady Page 30 Uk Barci mai matukar daɗi ne ya kwashe su yana rungume da ita a jikin sa. yana tsaka da barci wayar sa ta fara kara da kyar ya iya waro idon sa waje kusan tare suka farka da shi da ita ɗauko wayar yayi daga saman drawer sunan Khalid ne ya bayya na a kan screen ɗin duba time yayi 3:55pm tsaki yaja tare da kai kallon sa kan kyakkyawar face nata dai dai lokacin ta waro blue eyes nata a kan kyakkyawar face nashi da kyar ya iya futa "are you okay? Gyaɗa masa kai tayi kafin tace "yaya Prince ya muka dawo gida? Ya baka kai ni yawo sosai ba? "Eh duk da munyi fitar sirri akoi wayan da suka bi bayan mu ne shi ya sanya muka dawo gida yanzu dai tashi mu wuche lokacin tafiya yayi" yana kai karshen maganar ya miƙe ya sauko daga gadon. kasa tashi tayi dan yana miƙewa wani mugun sanyi ta ji ya rufe ta,har ya kai bakin kofa ya juyo yana kalle ta tana kwance kamar yadda ya barta "sister ba zakai je Nigeria bane? Shagwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka ta fara magana "yaya Prince sanyi nake ji kuma na kasa tashi" dawowa yayi chikin ɗakin ya ɗauke ta chak ya fice da ita sai rawan sanyi take har ya kai palo sai kuma ya juyo ya dawo ya ɗauki ɗan karamin trolley sa daya shirya tana kwance saman kafaɗar sa kai tsaye waje harabar gidan suka nufa. Already su Khalid sun fito kowa ya shiga motar sa tare matar sa Hisham da Ilham suna tsaye a harabar gidan suna musu bye bye ganin Bgs ɗauke da Hiyana ba karamin mamaki ya basu ba tunani Khalid ya shigayi anya Bgs ba wani abun yayiwa sister ba da ta sanya yau tun safe yake ta ɗaukan ta kai da biyu wlh ba haka nan ba. Ilham kuwa matsowa tayi kusa da kunnen Hisham tace "baby wai haka ogan kunnan yake? Baya barin matar sa ta tafi da kafar ta kai gaskiya ya iya soyayya da kula da mata" harara Hisham ya watsa mata kafin yace "ki dai iya bakin ki wlh idan ya jiki ba mai iya tare miki. da gudu Abdol ya buɗe ma Bgs mota ya sauke ta a gidan baya sanna ya juyo yana kallon Hisham ba tare da yayi magana ba chikin sauri Hisham ya tako ya kariso gaban sa hannu Bgs ya miƙa masa Hisham har jikin sa na rawa ya bawa Bgs hannu sukayi mu sabaha chikin nitsuwa Bgs ya fara magana "to Hisham ka dawo mu kuma zamu tafi amma 2 weeks zamuyi ka kula da aikin ka sai mun dawo" yana kai karshen maganar ba tare da ya jira amsar Hisham ba ya saki hannun sa ya shige chikin mota sosai Hisham ya musu fatan alkhari da fatan adawo lfy sai murmushi yake. Bayan tafiyar motocin su Bgs Ilham ta matso kusa da Hisham ta fara magana "baby me ya faru? Naga kana ta murmushi da baka taɓa yin irin sa ba" "my wife kin san matsayin Brigadier general kuwa? Bgs yana gaba da mu nesa ba kusa ba ina murmushi ne saboda yau na gaisa da shi hannu da hannu tare muka taso da su amma ban taɓa gaisawa da shi hannu da hannu ba ke ko baki da baki ma idan kika gaishe sa ba amsawa yake ba bare hannu da hannu shi idan kin gansa yana magana to umarni yake badawa idan za'a tafi filin yaki banaji awajen Aikin mu akoi wan da zai che miki ya san kalar voice nashi akoi manya manyan sojoji ma da basu taɓa jin voice na shiba duk yadda zan faɗa miki wanene Bgs ba zaki fahimta ba ni dai ina farinciki yau" a kule Ilham tace "to baya kula ka me ya sa zamu zo gidan su mu zauna? " "My wife ki sani nifa mun taso tare ne amma su Khalid ne abokai na ko Aryan ban kai matsayin da zanyi abota da shi ba tare Bgs ina ga baki san me kike faɗe ba ne kin san miliyoyin mutane nawa ne ke neman irin daman da na samu wasu sojojin ma nema suke ko a masu sharan gida ya ɗauke su su dai suga suna kusa da Brigadier general Safras amma ke shine kike wata magana" ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace "tom shike nan muje mu shirya muje yawo" hannun ta ya riko suka wauce chikin gida. A ɓangaren su Bgs kuwa lokacin da suka isa Airport an gama shirya musu komai suna isa ba tare da ɓata lokacin ba suka fito daga mota suka shiga katafaren jet ɗin Bgs mai ɗauke da tambarin sunan sa da manyan baki PRINCE SAFRAS zama yayi saman haɗaɗiyar kujerar jet ɗin hiyana ta zauna kusa da shi bawani ɓata lokacin su Khalid kowa tare da matar sa ya zauna har jirgin su ya ɗaga hiyana bata dawo dai dai ba. sanyi zazzaɓi take ji sosai chikin rawar murya da kakkarwan sanyi ta fara magana "Yaya Prince sanyi nake ji sosai" kallon ta yayi da kyau kafin ya nuna mata saman chinyar sa da hannu ba tare da yayi magana ba da kyar ta miƙe ta dawo saman chikinyar sa ta zauna buɗe zip ɗin jaket ɗin jikin sa yayi ya kwantar da kan ta saman faffaɗar kirjin sa ya rufeta da jaket ɗin iya kan ta kawai ya bari awaje shiru ta lafe a jikin sa tana mai da numfashi. "Are you okay now? Ya tambayeta yana kallon face nata sai lokacin ta ɗago ido tana kallon kyakkyawar face nashi ɗan kwanto da kai sa yayi ta gefe yana kallon chikin idon ta girgiza mata kai yayi ya ɗaga gera ɗaya alamar lfy kike kallo na cool murmushi ta saki kafin tace "kamin kyau sosai ne shi ya sanya nake kallon ka" kawar da kansa gefe yayi yana murnushin gefen fuska. Kallon Yusuf Khalid ke yi yayin da shima Yusuf ɗin ke kallon sa suna son yin gulma amma suna tsoro yau suna ganin ikon Allah domin idan ba ikon Allah ba ba abun da zai sauya Bgs haka wai har da kawar da fuska yana ɗan murmushi lallai sister ta chiri tuta lallai yau hakuri yayi rana daman duk wanda yayi hakuri zai yi nasara a rayuwan sa. waya Khalid ya chiro ya fara yi musu video ba tare da sanin su ba a ɓangaren Yusuf ma hakane waya ya chiro ya fara ɗaukan Romeo and Juliet ɗin nan ba tare da sanin su ba sai hira hiyana ke zuba masa shiko ya zuba mata manya manyan green eyes nashi yana kallon face nata a haka har barci ya ɗauke ta kasa ɗauke ido yayi da kallon ta gyara mata kwanciya yayi da kyau a jikin sa yana kallon face nata wani irin nishaɗi da farinciki ne ya dira a zuciyar sa lokaci guda. Shafa kan sa yayi ya furzar da iska mai zafi chikin ran sa yana tunanin "why? duk lokacin da nake kallon face ɗin yarinyar nan nake jin nishaɗi da farinciki ne why? Ko da yaushe nake son kallon face nata? why Nake jin ta har chikin raina? why Yanzu nake tunanin ta sosai?" ɗayan ɓangaren zuciyar sa ne ta bashi amsa da cewa "so mana son ta kake" da sauri ya girgiza kai yace "no so kuma ni? Ina never babu wanna wajen a rayuwata dogon tsaki yaja tare da kawar da kansa gefe ya fito da wayar sa ya fara latsawa. Mamaki ne ya kama su Khalid murmushi Khalid yayi a ransa yace "ai kaɗan ma ka gani in dai mace ce ai baka fara magana kai kaɗai bama yanzu ne zaka fara wlh inaga sai sister ta sa ka zama kamar mahaukaci muje zuwa yanzu wasan ya fara. 9:30pm jirgin su yayi landing A malam Aminu Kano International Airport Kano har lokacin hiyana barci take ga jikin ta yayi zafi sosai Ako da yaushe Bgs shine na farko fita idan jirgin su ya sauka dan shi baya son ɓata lokacin amma awan nan karon su Khalid sun fita sun barshi yana tunanin ya zaiyi da hiyana dake barci a jikin sa baya son tashin ta dan tana jin zazzaɓi kuma bai san ɗaukan ta ya fita da ita dan sojojin da yan sanda ga manya manyan yan siyasa awaje, Airport ɗin a chike yake da jama'a so baya son kowa ya san yana tare da mace kusa da shi. Almost 30mins yana zaune ya kasa motsawa ga dubbanni jama'a na waje suna jiran fitowar sa ga taron yan jarida Aryan na zaune a cikin mota shi da jiddan sa shiru shiru Bgs bai fitoba buɗe mota Aryan yayi ya fito ya nufi cikin jet ɗin diyana na son fita ta bishi amma ya riga yayi nisa tana tsoron jibga jibgan sojojin dake kewaye awajen Aryan na shiga chikin jet ɗin Fahad ya biyo bayan sa "lfy my blood baka fito ba" yayi maganar yana karewa Bgs kallo sai lokacin ma ya lura da Hiyana dake kwance saman kirjin sa kawar da kai gefe bgs yayi ya fara magana "tamin barchi ajiki ne Aryan bana son tashin ta dan bata da lfy kuma ban san fita da ita kasan ni ba sai na sanar da kai ba akoi tarin masoya a waje kamar yadda akoi tarin makiya" Aryan na kokarin yin magana Fahad ya rigasa da cewa "ok bari to na ɗauke ta tun......bai kai karshen maganar ba ya ɗagata sakamakon mugun kallon da Bgs ya wurga masa chikin sauri ya fice daga jet ɗin ya koma chikin motar su. murmushi Aryan ya ɗan saki kafin yace "zaka iya ɗaukan ta ai sai ka rufe mata face da mayafinta yanzu ma darene ai duk da akoi hasken wuta ba lallai aga face nata da kyau ba" kallon face nata yayi kafin ya chire face mark na face na shi ya sanya mata ya ɗauke ta chak ya nufi waje da ita a saman kafaɗar sa Aryan ya bi bayan su. Suna fitowa jama'a suka fara tururuwan ɗaukan su hoto masu mamakin ganin Bgs ya ɗauko mace sunayi masu tambayar kansu wacece Bgs ya ɗauko haka suma sunayi. Diyana na ganin su sun fito ta buɗe kofar mota ta fito tana faɗin "yaya Aryan shine ka tafi kabar ni ko? Buɗe mata hannu yayi ta tawo da gudu ta faɗa jikin sa tana faɗin "ina hiyana na take? Kallon Bgs dake tafiya a gaban su yayi ba zai iya faɗawa diyana ga hiyana awajen Bgs ba zata iya musu hauka dan ba karamin aikin ta bane tayi tsalle ta rungumo hiyana a jikin Bgs daman yanzu ma daya aka samu ya sauko katse masa tunani tayi da cewa "yaya Aryan ko dai hiyana bata zo bane? Hannun ta ya kama suka nufi motar su yana faɗin "tazo idan mukaje gida zaki ganta" sai magana jama'a keyi shin Lefternal general Aryan yayi Aure ne ko dai sister sa ne ga Bgs ya ɗauko mace a kafaɗar sa sanna kuma ga Aryan ya rungumi mace a bainan nasi ga general Yusuf rike da hannu mace wai shin ko sunyi Aurene wasu daga chikin su suna musa nawa akan ko bgs yayi Aure wasu chewa suke "ba yarda za'ayi Bgs yayi Aure duniya bata sani ba" haka dai jama'a sukayi ta surutai shi dai Bgs bai bi ta kan kowa ba motar sa ya wuce ya zauna tare da Hiyana a jikin sa sai sharara barcin wahala take Aryan kuwa ya tsaya yana amsa gaisuwa da manya manyan mutane da suka zo tarban Bgs yaki kula su tsaki Bgs yaja chike da ɓacin rai yace "Aryan zaka wuce mu tafine ko kana tsaye? Yana gama yiwa Aryan magana ya juya ya bawa sojan da zai jasu umarni akan ya wuce da su gida ba musu driver ya tada motar da gudun gaske suka bar Airport ɗin motar su Khalid ya rufa musu baya motar su Aryan ne a baya sai motar jibga jibgan sojojin su horn ɗaya su kayi sojojin dake tsaron gate suka wangale musu tangamemen gate ɗin suka kutsa motocin chikin gida kai tsaye parking space suka nufa driver's ɗin suna kashe motocin Bgs ya fito ɗauke da Hiyana kai tsaye part nashi ya nufa su Aryan ma suka fito kowa ya nufi part na shi da matar sa Khalid ne kaɗai ya kama hannun Auta suka nufi part ɗin Ammi dan shi duk lokacin da suka zo Naija Ammi ce first wadda yake fara zuwa wajen ta kafin kowa. Saman katafaren gadon sa ya shinfiɗe ta ya wuce ya nufi toilet yana kokarin shiga toilet ya jiyo zazzakar voice nata tana faɗin "yaya Prince zanje wajen Ammi na" wani farinciki ne ya dira a zuchiyar sa lokaci guda yaji kaunar ta na ratsa shi slowly ya juyo yana kallon ta kwance take kamar yadda ya kwantar da ita sai dai ta waro idon ta tana kallon sama "zo kiyi wanka sai kije" miƙewa tayi da kyar ta zauna tana kallon sa "ayya yaya Prince zanje nayi a part na Ammi wlh bani da burin da ya wuce na ganta" ɗaga mata kai yayi kafin yace "ok jeki" da sauri ta miƙe tana tangal tangal har ta fice bin ta da kallo yayi har ta fice sannan ya shige chikin toilet ɗin yayi wanka ya fito yayi shirin barci chikin kayan barci sky blue riga da wando basu kyau da laushi hayewa saman gadon sa yayi ya ɗauki wayar sa ya duba time 10:55 ajiye wayar yayi ya jawo blanket zuwa kirjin sa ya kashe wutar ɗakin tare kunna blue light dake gefe gefen gadon ya lumshe ido da niyar barci amma ina barcin taki zuwa sai juyi yake a saman gadon ƙwaƙwalwa sa na tunano masa irin barcin da sukayi jiya da sister sa ganin kyakkyawar face nata yake a face nashi ɗazun da ya jiƙa mata gashin ta a Uk wajen dutsen nan matse idon sa yayi yana kokarin kawar da tunanin ta amma ya kasa sai kara tunano masa ita zuciyar sa da ƙwaƙwalwa sa keyi ya kasa barci sai juyi yake Tsaki yaja tare da miƙewa zaune ya laluɓo wayar sa ya kunna haske screen ɗin ya shiga contact dialling number ta yayi ya fara kira Lokacin da kiran shi ya shigo wayar ta tana kwance a saman gadon Ammi ta tada kai da chinyar Ammi Ammi na shafa lallausan bakin gashin kanta suna yar hira tayi wanka ta shirya chikin riga doguwa na barci mai buttir a gaba. tana kallon call nashi amma taki ɗauka dan tana jin kunyar Ammi har call ɗin ya yanke bata ɗaga ba call na biyu ne ya sake shigowa wayar nata "Hiyana ki ɗauki kiran mana wanenen ma yake kiran ki a wanan lokacin?" Chikin sanyin murya tace "yaya Prince ne yake kira" "to ki ɗauka mana kiji me yake so" chikin jin kunya ta sanya hannu zata ɗauki kiran call ɗin ya yanke ajiyar zuchiya ta sauke ta gyara kwanciyar ta ajikin Ammi chikin dabara ba tare da Ammi ta lura ba ta sanya wayar ta a silent. Sau uku Bgs na kiran ta bata ɗaga ba chike da ɓacin rai ya miƙe ya fito palo kai tsaye ya fice waje ya nufi part na Ammi babu kowa a palon kai tsaye ya wuce bedroom na Ammi kasa kasa yayi sallama ba tare da ya jira an bashi izini ba ya tura kofar ya shige da kyakkyawar face nata ya fara karo chikin tsoro ta miƙe ta zauna kai kallon sa yayi kan wayar ta dake kusa da ita kafin ya dawo da kallon sa kan razanannen face nata harara ya shiga wurga mata duk abun da suke Ammi na kallon su a chikin ranta tana godewa Allah da ya sanya har Bgs yake kallon hiyana "Kai lfy ka shigo ka tsaya ma mutane a kai?" Sai lokacin ya dawo da kallon sa kan Ammi ɗan shafa kan sa yayi chikin girmamawa yace "barka da hutawa Ammi" kallon sa tayi tana mamakin yau Bgs ne ranar da ya dawo ya shigo part na abun da bai taɓa yi ba wani lokaci ma idan ya dawo sai ya kai 2dys ban samu ganin saba kome ya kawo sa yau kuma oho" voice nashi ne ya katse mata tunanin ta dacewa "ke wuce kije ki kai min fruits ɗaki na" yana kai karshen maganar ya juya ya fice daga ɗakin. miƙewa tayi sai kunbura kumatu take tace "Ammi ina dawowa" "to" kawai Ammi tace Bedroom nasu ta nufa ta ɗauko hijabi dogo har kasa ya sanya saman kayan barcin jikin ta ta fito ta wuce kitchen a gurguje ta haɗa masa fruits da black tea ta ɗauka ta fito ta nufi part nashi. Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo yana kwanche saman gadon sa saman bedside drawer ta ɗaura masa plate na fruits ɗin ta juya ta nufi hanyar fita kamar daga sama taji sexy voice mashi yama faɗin "sau nawa na kira layin ki? Slowly ta juyo tana kallon sa dai dai lokacin ya miƙe zaune tare da sauke kallon sa kan face nata shiru tayi batayi magana ba tsawa ya kuma daka mata "sau nawa na kira layin ki!!? Da gudu ta juya zata fice dan bata son jimawa a ɗakin sa. chikin zafin nama ya miƙe taku biyu yayi ya chapko ta ta baya ihu ta fasa masa chikin sauri ya sanya hannu ya toshe mata baki tare da juyo da ita suna fuskantar juna girgiza masa kai ta fara yi tana zaro ido "sau nawa na kira wayar ki? Ya kai karshen maganar tare da zame hannun sa daga bakin ta murya na kerma ta fara magana "kayi hakuri ina jin kunyar Ammi ne shi ya sanya ban ɗauki kiran ba" zuba mata ido yayi yana kallon ɗan karamin bakin kasa kasa yace "ina zakije yanzu da kika nufi hanyar fita" "wajen Ammi" ta bashi amsa a ta kai ce matso da face nashi yayi dab da nata suna kallon juna tana son rufe ido amma tana tsoron karya mata faɗa "why zaki je wajem Ammi? Me zaki yi a chan? Ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace "hira muke yi da ita kaga ai mun daɗe bamu haɗu ba" shiru ya ɗan yi yana kallon lallausan lips nata kafin ya matso da nashi lips ɗin ya haɗe bakin su waje guda tare da ɗaga ta chak ya wuce saman gado bakin su na chikin na juna kwanciya yayi tare da ita a kirjin sa. Hot kiss yake bata babu kama hannun yaro chikin dabara ya zame hijabin jikin ta ya shiga murzar ta tun tana ɗan kame jikin ta har ta saki jiki ta shiga mayar masa sa da martani. kamar ingiza shi tayi chikin zafin nama ya ɓalle botiran rigar jikin ta ya zame rigar nata ya fara murzan tula tulan ta hannu ta tura chikin gashin kansa tana watsawa sambatu ya fara yi mata "oh god sister it's so sweet wash, ash, keep doing,i love your ball's" gangaro da hannun ta tayi zuwa wuyar sa tana shafawa a hankali zame bakin sa yayi daga nata ya mai da saman wuyar ta yana lasa a hankali yana murzan tula tula. Slowly ya kai bakin sa saman nipple nata da ɗan karfi ta furta "wash zafi" kamar kara ingiza shi tayi ya shiga tsotsar su kamar baby chikin fitar hayyaci ya kama hannun ta ya ɗaura saman marar sa. Ihu ta fasa da karfi wadda yayi sanadiyar dawowar sa chikin hayyacin sa kokarin guduwa take yayi saurin rikota yana kallon face nata runtse ido tayi chikin sanyin murya tace "dan Allah yaya Prince ka kwaleni na je Ammi na jirana" rungumeta yayi da kyar ya buɗe baki chikin tsarkewar murya yace "kwanta kiyi barci" zatayi magana ya ɗaura ɗan ya tsan sa a saman lallausan lips nata yana girgiza mata kai shiru tayi ta kwantar da kan ta a saman kirjin sa sukayi shiru har 1:30Am basu yi barci ba a hankali ta ɗago kai kasa kasa kamar mai raɗa tace "yaya Prince baka sha fruits ɗin ba" mai da kan ta yayi ya kwantar dan bai san ta motsa ko kaɗan idan ta motsa za'a iya samun matsala da kyar ya iya buɗe baki ya fara magana dan yana cikin wani hali "no ba zan iya sha ba" "to yaya Prince in tafi wajen Ammi? yatsa ya ɗaura mata a saman lips nata kafin yace "karki sake magana kiyi barci dare yayi" shiru tayi tana son komawa part nasu amma ba hali kunya take ji da safe ta tashi ta haɗa ido da Ammi ita da tace zata je ta dawo da haka har barci ya ɗauke ta. Sai 2:30 sanna ya kwantar da ita ya miƙe ya nufi toilet wanka yayi ya fito ya sanya wani kayan barcin ya haye gado ya kwanta ya juya mata baya kasa barci yayi ji yake tamkar ya rasa wani abu gaba ɗaya ya rasa me ke masa juyowa yayi ya jawota jikin sa nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da ja musu blanket ya rufe su da haka barci ɓarawo ya ɗauke sa 5:30am Tana idar da sallar asuba ta naɗe daddumar sauri sauri tana kokarin fita daga bedroom nashi ta tafi part ɗin Ammi sai sauri take kar ya dawo masallaci ya same ta. dai dai zata fita palo shi kuma yana shigowa karo sukayi kan ta ya bugi faffaɗar kirjin sa dake tsaye dam dam baya tayi zata faɗi yayi saurin damko wuyar hijabin ta ya fiskota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa a tare suka sauke ajiyar zuchiya kasa kasa yace "where are you going? "ɗakin mu zanje" "na baki izinin tafiya ne? Chikin sauri ta ɗago kai yana kallon sa "izinin kuma? Ta tambaya tana saukar da idon ta kasa "eh izini" "yaya Prince idan matar Aure ce iya mijine kawai ake neman izinin sa idan za'a je wani waje idan kuma budurwa ce to wajen baban ta zata nemi izini ka ga kai kuma a matsayin sister ka ɗauke ni kaga kenan ba sai na nemi iznin ka ba" matse bakin ta yayi da ɗan karfi kafin yace "ni yayan kine kuma ya zama dole ki nemi izini na kafin kiyi abu ba lallai sai miji ko uba ba awajen yaya ma ana neman izini" hannun ta sanya ta zame hannun sa daga rikon da yayi wa bakinta tare da riko yatsar sa manuniya ta sanya a bakinta ta ɗan chiza chikin wasa "wash" ya furta chikin zafin nama ya sunkucheta ya goma da ita chikin bedroom A tare suka faɗa saman gadon ya jawota kirjin sa tare da ja musu blanket chikin raɗa yace "kiyi barci" lumshe ido tayi ta lafe a jikin sa ba jimawa barci yayi awon gaba da ita dan dama bata sami ishesshen barciba, hannun sa ya tura cikin hijabin ta yana ɗan shafa tula tulan ta a hankali har barci yayi awon gaba da shi To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai Duk Karfin Izzata comments section group ina matikar godiya da comments naku yana ƙaramin karfin guiwa sosai Allah ya bar zumunci da qaunar juna 🥰🥰 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 31 8:30am ya farka a hankali ya waro manya manyan green eyes nashi yana kallon sama na yan mintoci kafin ya sauko da idon sa saman gadon ta gefen sa wayam babu kowa hiyana ta tafi wajen Ammi yunkurawa yayi ya tashi zaune,zuro ƙafarsa kasa yayi kafin ya miƙe ya nufi wajen mirror A box ya ɗauko yana kokarin haɗa allura Aryan ya shigo ɗakin bakin sa ɗauke da sallama ta chikin mirror ya karewa Aryan kallo kusa da shi Aryan yazo ya tsaya chike da zolaya yace "ina kwana yaya Prince? yanzu kana gida ka tashi daga oga Bgs ka dawo yaya" harara bgs ya wurga masa ba tare da yayi magana ba ya chi gaba da haɗa alluran sa,chikin zafin nama Aryan ya kwace alluran daga hannun sa a sukwane Bgs ya ɗago yana kallon sa,chikin jin haushi Aryan ya fara magana "haba my blood wai bazaka bar alluran nan haka ba sai ka chutar da lfyn kane? Kayi hakuri haka ka rungumi matar ka duk da na san chewa mawuyacin abune sister ta iya ɗaukan ka yanzu amma zaka iya lallaɓawa kuna wasa haka nan pls my blood karka sake alluran nan dan Allah" miƙa wa Aryan hannu yayi chikin kwanchiyar hankali yace "bani" "no bgs gaskiya ba zan baka ba kuma bazan taɓa bari ka sake yiwa kan ka alluran nan ba gaskiya" a fusache bgs yace "ba Safras zaka bawa ba Brigadier general Safras zaka bawa" Aryan ya gane me Bgs ke nufi jiki ba kwari ya miƙa masa alluran,ansa Bgs yayi ya gama haɗawa chike da ba da umarnin ya dubi Aryan "kai ɗaure min hannun nan ka nemomin jiniya" ba musu Aryan ya ɗaure masa hannun ya nemo masa jijiyar chike da bacin rai ya juya ya koma bakin gado ya zauna yana chije laɓaɓa. ta chikin mirror bgs ke kallon sa ajiye allura yayi saman drawer mirror ba tare da ya juyo ba ya fara magana "my blood taya za'ayi nayi abun da zai saka bakin ciki na gwada kane naga zakamin taurin kai ne ko dai, duk abun da zai sanya ɗan uwana farinciki ina son shi amma dai bazan iya ansan sister a matsayin mata ba domin bani da ra'ayin hakan ina mata addu'ar samun miji na gari" murnushin Aryan ya saki tare da miƙa wa ya dawo kusa da shi hannu ya sanya ya kwance masa hannun sa daya ɗaure masa dan neman jijiya "why bazaka iya ansan sister a matsayin mata ba? Me ta rasa? "she's too small for me" murmushi Aryan ya kuma yi kafin yace "ka jarraba ta zata iya kuma wlh you will enjoy.....bai kai karshen maganar ba yayi shiru" "Aryan wani lokaci idan kana magana kamar baka sanni ba let me tell you the truth babu mace a tsarin rayuwa ta kwata kwata duk abun da ka gani tsakani na da sister ina yin shine domin idan mum zo kar su Abba su sani a gaba da zanchen da ba shi ba ba karamin daure wa nakeyi wajen biyewa yarinyar nan ba wlh ji nake tamkar a kabari nake idan yarinyar nan tana kusa dani domim damuna take da magana da sauran su ina son kasani ina yin hakan ne kuma dan farincikin iyaye na amma ni babu wata mace da ta isa ta zauna kusa da ni babu mata a tsarina" a tsorace Aryan ya ɗago yana kallon sa ganin yadda yayi maganar in a serious matter "Bgs wai me kake faɗe ne? kana nufin dan zaku zo Naija ne ya sanya ka shirya wa sister irin wanan abun to ina son ka sani idan kayi kuskuren yin hakan wlh sai Allah ya hukun taka kasan da chewa sister tana mutuwar son ka kuma ita yanzu duk tunanin ta da gaske ka sauko ka fara kulata kasani hakan da ka mata zai sanya ta kara son ka ne pls Bgs ya isa haka chutar da zuciyar yanmata da kake yi abeg karka yiwa sister hakan" ɗaure fuska sosai Bgs yayi kafin ya fara magana "oh now kayi girman da zaka tsaya a gaba na kama faɗa min magama kenan? To ina son ka buɗe kunnen ka kaji ni na faɗa da babban murya babu mace a tsarin rayuwa ta mata rauni ne daga tarayya da nayi da ita na 2days har tasa nayi losing abubuwa da dama wanna shine karo na karshe idan ka sake zuwa min da maganar mace idan ranka yayi dubu sai na ɓata maka" yana kai karshen maganar ya ɗauki alluran sa chikin ɓacim rai ba tare da ya ɗaure hannu ba ya damke jikin sa ya nemi jijiya yayi wa kan sa alluran chike da bacin rai yayi wurgi da sirinjin alluran ya nufi toilet. ajiyar zuciya Aryan ya sauke lamarin Bgs ya fara bashi tsoro jiki ba kwari ya juya ya nufi hanyar fita Ba shiri ya ja birki ganin Hiyana a tsaye a bakin kofar shigowa ɗakin hannun ta ɗauke da kayan breakfast na Bgs ga hawaye wani na bin wani a kan kuncin ta juyawa yayi ya kalli kofat toilet ɗin kafin ya sake dawo da kallon sa kanta yana kokarin yin magana ta juya da sauri har tana haɗawa da gudu ta fice daga ɗakin chikin zafin nama Aryan yabi bayan ta a tsakiyar palon ta ajiye masa breakfast ɗin ta wuce waje da gudu bayan ta Aryan yabi shima har yana haɗawa da gudu tsoron sa ɗaya karta faɗawa Ammi duk da ya san Hiyana macece mai hakuri da sirri. kasan chewar tasan yaya Aryan na bin bayan ta sai bata shiga part na Ammi ba sai ta nufi wajen basket ball ɗin su yaya Omar ajiyar zuciya Aryan ya sauke lokacin daya ga ta sauya hanya bata shiga part ɗin Ammi ba Zaune ya iskota a kasa tayi zaman yan bori ta chusa kan ta chikin chinyoyin ta tana kuka takawa yayi ya kashe Cameran dake wajen kafin ya kariso gaban ta ya tsugunna tare da sanya hannu ya ɗago fuskar nata gaba ɗaya fuskar tayi jaga jaga da hawaye har da majina chikin sanyin murya yace "yi kuka yi kuka sister kiyi kuka sosai dan ki samu sauki a zuciyar ki nima da da dama dana tayaki kukan" kamar kara ingiza ta Aryan yayi sosai take kuka take shassheka. Almost 30mins Aryan ya zuba mata ido tana sharɓan kuka kafin ya sanya hannu ya goge mata hawaye chike da kwarin guiwa ya fara magana "ya isa kuma In Sha Allah kukan baƙin cikin ki na karshe kenan a rayuwar ki" chikin dashewar murya da shassheka tace "yaya Aryan me ya sanya ni kam kullun nake chikin tashin hankali ne? "My sister ki kwantar da hankalin ki daga yanzu ya kare kin san me nake so dake yanzu? Girgiza masa kai tayi alamar a'a chigaba da magana yayi "yanzu ki tashi ki wanke furkar ki kije ki ɗauki abincin ki kai masa kar kuma ki nuna masa kinji abun da muka tattauna ki kyale sa juwa jibi zan faɗa miki ya zamuyi da shi" chikin kunan rai tace "yaya Aryan bana son sake ganin fuskar yaya Prince arayuwa ta na tsane sa ban son sa wlh ayau ba sai gobe ba sai ya sakeni na auri wadda ke so ban taɓa ganin mugu azzalumi irin yaya Prince ba" ta kai karshen maganar kamar zata fashe da kuka, murmushi takaici Aryan ya sake wadda aka ce yafi kuka chiwo chikin dakiyar zuciya da sa rai ya fara magana "sister ki dai na faɗin haka kinji? Ina son ki san wani abu wlh Bgs yana son ki har kinji nace wlh idan baya son ki ko kallon in da kike ba zai yi ba bare har ya taɓa jikin ki kin san ƴaƴan manya nawane ke bibiyar sa akan suna son sa? daga Nigeria har kasashen waje mata bin sa suke da sunan so akoi wata yar general namu da tazo gaban sa ta tsaya tace idan bai che yana son taba zata sha poison ko kallon in da take bai yi ba haka yarinyar nan ta ɗaga poison a gaban sa ta sha yana zaune ko kallon ta bai yi ba haka su Yusuf suka kwashe ta zuwa asibiti sai da tayi 3 Month sannan ta dawo hayyacin ta kuma har gobe tana bibiyar sa akan ko sau ɗaya ya ɗaga ido ya kalle ta tun da kikaga yana iya yi miki magana har ya iya taɓaki to kisa wlh yana son ki tun yau she kuke tare da shi bai taɓa taɓa jikin ki ba sai yanzu ni na san wanenen shi ya kamu da son ki amma bai sani ba yanzu son naki bai yi yawa a zuciyar sa sosai ba idan kika yanke hukuncin kaurace masa yanzu, zai iya mantawa da ke mu kuma ba haka muke so ba muna son ya sauya yazama chikakken mutun dan duk namijin da bai da mata da sauran sa dan Allah sister kiyi hakuri ki kara daurewa nasara na kusa da izinin Allah" "yaya Aryan kayi hakuri amma ni dai ba zan sake zuwa in da yake ba saboda ban son kara ganin fuskar sa a rayuwa ta ba dan Allah ya sa ina da nisan kwana ba da yanzu yaya Prince ya daɗe da kashe sau bila ba adadin" "sister na san kina son bgs pls ki kara daurewa saura kaɗan ne" a kule tace "yaya Aryan duk soyayyar da nake masa ya riƙeɗe ya koma kiyayya yanzu zallar kiyayyar sane a zuciya ta" "sister tun da nake ban taɓa rokar mutun wani abu ba ban taɓa chewa wani ɗan adam sorry ba kece ta farko pls sister karki watsamin kasa a ido" ɗago ido tayi tana kallon sa kafin tace "yaya Aryan ban taɓa ganin kunyi faɗa mai zafi wadda ya sa yaya Prince ya faɗa maka magana ba irin na yau dan Allah karka sake yi masa magana ta dan banso in ga kuna samun matsala" goge mata hawaye da suka sake gangarowa yayi yace "sister karki damu da wanna da gangan na ja faɗan domin na ɗauke masa hankali kada ya lura da alluran da zai yi wa kansa,na sauya alluran da yake wa kan sane to nasan idan ba tsokano sa nayi mukayi faɗa ya bata rai sosai ba zai iya gane chewa ba allura bane karki damu ni dai dan Allah yanzu ki tashi ki je ki kai masa abincin" "yaya Aryan kayi hakuri amma ni dai ba zan sake zuwa in da yake ba dafe kai Aryan yayi chikin tashin hankali ya ma rasa me zai ce tsananin raɗaɗi zuciyar sa ke masa jiyake kamar zuciyar zaya fashe ta fito waje,ganin halin da ya shigane ya sanya taji mugun tausayin sa ya kama ta chikin sanyin murya tace "yaya Aryan kayi hakuri da jayayya da nayi da kai na tuba zanyi duk abun da kace" a sukwane ya ɗago yana kallon ta "Nagode my sister kuma namiki alkawari awannan karon ba zakiyi danasani ba zaki ji daɗi zamuyi nasara da izinin Allah" kakalo murmushi dole tayi kafin ta miƙe tace "bari naje na kai masa abincin dan na san yanzu ya kusa fitowa wanka" kai kawai Aryan ya gyaɗa mata alamar to yana jinjina mata a ranshi da irin kwazon da hakurin ta ga sanin ya kamata Sauri sauri ta shiga part ɗin Ammi ta wanke face nata ta gyara hijabin jikin ta chike da tsanar sa ta wuce ta nufi part nashi ɗaukan abincin da ta ajiye a palo tayi ta wuce bedroom ɗin dai dai lokacin ya fito daga wanka ɗaure da towel a kugun sa ko kallon in da yake bata yi ba ta wuce ta ɗaura masa abincin saman table ta nufi hanyar fita kasa kasa ta jiyo zazzakar voice na shi yana faɗin "zo nan sister" ba musu ta juya ta dawo cikin ɗakin ta zauna a bakin gado wuchewa yayi dressing room nashi ba tare da ya mata magana ba. Jim kaɗan ya fito shirye chikin wandon jeans blue da t-shirt baki,ba karamin kyau yayi ba ya watsa gashin kan sa a baya bai ɗaure ba kasa kasa ta kallesa kallo ɗaya ta kawar da kan ta gefe. na'urori kana ya ɗauko tare da kayan aikin sa ya dawo kusa da ita ya zauna ya fara haɗa na'urorin ba tare da yayi mata magana ba ita ma shiru tayi tana mamakin hali irin nasa kamar bashi yayi magana da Aryan ɗazun ba yanzu shi duk tunanin sa ban ji me suke faɗa ba ban ji chewa baya sona ba hmmmmm Allah ka kawomin mafita "what are you thinking sister? Yayi maganar yana kyasta mata yatsun hannun sa a sai tin face nata, girgiza masa kai tayi alamar babu hannu ta bayan ya kammala haɗa na'urorin ne ya ɗauki wani ɗan karami kamar memory card ya miƙa mata yana faɗin "duk in da zaki je karki manta ki kasance tare da wanan abun" hararar sa tayi a zuciyar ta ji take kamar ta shakesa dan haushi shiko bai ma san tana yi ba kwasan kayan aikin nasa yayi ya mai da drawer mirror sanan ya wuce ya zauna saman sofa. chike da haushin sa ta miƙe ta kariso kusa da shi ta fara zuba masa abinci bayan ta kammala ta tura masa gaban sa tana kokarin juyawa ya jawota jikin sa yana faɗin "meke damun ki ne? Kasa magana tayi dan idan ta buɗe baki ba shakka zata fashe da kuka zubawa face nata ido yayi kaman mai karantar wani abun,jawo plate ɗin abincin yayi ya ɗebo a spoon ya kai mata sai tin bakin ta kin buɗe baki tayi "open your mouth"ya faɗa yana gyara rikon spoon ɗin kalaman yaya Aryan ne suka dawo mata a kunnen ta in da yake chewa karki bari ya gane kinji me muka tattauna tuna hakan ya sanya ta buɗe bakin ta ya zuba mata abincin da kyar ta iya tauna abincin har ta haɗiye sosai yake tura mata abincin yana yi yana kallon face nata A ɓangaren Aryan kuwa Almost 10mins ya ɗauka tsugunne awajen bayan ta fiyar Hiyana kafin ya miƙe chike da kwarin guiwa ya nufi Part ɗin Ammi dan su gaisa. dai dai zai shiga palon kasa sukayi karo da diyana tayi baya zata faɗi yayi saurin rikota kallon ta ya fara yi from head to toe sanye take chikin wandon jeans baki ya matse ta sosai da yar figaggiyar t-shirt pink mai siririn hannu wadda ya bayyanar da shatin tula tulan ta ta ɗaure lallausan bakin gashin kan tan nan a tsakiyar kai ta zuba jelar har baya tasha make up sosai ba karakin kyau tayi ba ya shagala da kallon ta sassanyar voice nata ya katse sa da cewa "yaya Aryan ka sake ni mana,kiran hiyana zanje nayi dan ban koshi da ganin taba ta kama hanyar ta ta tafi wajen wanna mai kama da itan" sai lokacin ya dawo chikin hayyacin sa chike da ɓacin rai yace "a haka zaki fita waje ko? Wato ke bakya jin magana ko? Duk abun da zan faɗa miki baya shiga kan ki ko? Allah yau zan yi maganin ki" tana kokarin yin magana ya ɗauke ta chak ya juya da ita waje. Kai tsaye part na shi ya nufa da ita chikin tsoro ta fara bashi hakiri amma ina ko kallon ta bai yi ba bare ta sa ran zai saurare ta. yana shiga bedroom nashi yayi wurgi da ita saman katafaren gadon sa chikin ɓacin rai ya haura saman gadon shima dan bacin ran ya haɗu masa gana na bgs a gefe ga kuma nata a fusace ya kashe Cameran ɗakin chikin zafin nama ya kama wuyar rigar jikin ta ya yage sa gida biyu yayi wurgi da shi gefe,ihu ta fasa mai sauti tana kokarin miƙewa hannu ɗaya ya sanya ya mai data ya kwantar cikin ɓacin rai ya haɗe bakin sa da nata tare da damko tula tulan breast nata ya shiga murzawa sai mutsu mutsun take masa tana son kwace bakin ta tayi ihu amma yaki sakin ta duka ta fata kai masa a baya chikin zafin nama ya ɗamki hannun ta dukka biyu ya haɗe ya riƙe da hannu sa ɗaya tare da zame bakin sa daga nata kamar jira take ta fasa ihu tana faɗin "kayi hakuri wlh ba zan sake ba" ko kallon ta bai yi ba ya zame wandon dake jikin ta tare da nashi wando kara mai karfi ya sake saki amma ina bai ma san tana yi ba. Runfa ya sake yi mata da faffaɗar kirjin sa ya haɗe bakin su waje guda ya saki hannun ya daya riƙe ya mai da hannun sa saman breast nata ya chigaba da murzan su lokacin guda ya fita hayyacin sa sai dukan sa take a baya amma bai ji ba chikin fitar hayyaci ya kamo bananan sa ya zura a gaban ta tattara iya sau ran karfin ta tayi tana kokarin turesa amma ina ta kasa ko motsa shi socking nata yake chikin fitar hayyaci ci da karfi karfi zame bakin sa yayi daga nata ya ɗan raba kirjin sa da nata ta yadda zai samu damar yin aikin sa da kyau. ihu take tana kai masa duka ya gushi chizo tana faɗin "mugu azzalumi Allah ya isa na bakin sheɗani wlh bazaga annabi ba wayyo na shiga uku" duk wanna abu da take baya jin ta yayi nisa sosai sai famar fitar da numfashi da karfi karfi yake almost 1h yana sama yana aiki sai da ya samu nitsuwa sanna ya sauka daga kanta ya koma gefe ya kwanta yana mai da numfashi. Kwanciyar 5mins yayi sanna ya ɗago a zafafe kallon aika aikan da yayi ya farayi a ruɗe ya sanya hannu ya taɓa ta ko motsi bata yi ga jini a malale a saman gadon kamar an yanka rago chikin tashin hankali ya diro daga gadon ya ɗauki short nashi ya mai da chike da dana sani ya fara kiran sunan ta "my jidda!! My jidda!! Shiru ko motsi batayi ba "inannalillahi wa inna ilaihir rajiun" shine abun da yake mai mai tawa ya rasa ta ina zai fara taɓata chikin kiɗima ya nufi dressing room ya ɗauko jallabiya ya sanya a jikin sa ya fito ya rufe ta da blanket ya fice daga ɗakin kai tsaye part ɗin Ummi ya nufa yayi Sa'a yana shiga ya samu Ummi a palo ganin yananin da ya shigo ya sanya Ummi ta miƙe tana faɗin "Aryan lfy? Girgiza kai yayi kafin yace "Ummi pls kizo muje jidda tana neman taimakon ki" tun da Ummi taji haka ta gane menene chikin sauri ta nufo shi yayi gaba tabi bayan sa. Suna shiga ya zauna a palo saman sofa ya dukar da kai kasa ya sanya hannunsa yana dafe kan nasha yana nadamar abun da ya aikata "why? Why zan kusanci jidda ina chikin fushi meyasa zan mata haka gaskiya ban kyau ta ba". Ummi kuwa wuchewa tayi chikin bedroom ɗin jim kaɗan ta fito chikin tashin hankali a birkice ta fara magana "Aryan ka tashi mu wuce hospital" "Ummi hospital kuma? ni gaskiya ba zan yarda wani ya kalla min jikin mata ba" "Aryan dolene kayi saurin ɗaukan ta zuwa asibiti wlh kayi ɓarna sosai yanzu haka bleeding take sosai dole sai an mata ɗinki idan kayi jinkiri zata iya mutuwa dan ba jinin wasa ne ke zuba daga jikin ta ba" tun Ummi bata karisa magana ba ya wuce chikin bedroom ɗin da sauri. bayan sa Ummi tabi dan ta lura baya cikin hayyacin sa da kanta ta sawa diyana bakar jallabiyar sa da sauri ya saɓe ta a kafaɗar sa Ummi na kokarin yin magana amma ina kafin ta buɗe baki ya fice daga ɗakin. Kai tsaye parking space ya nufa gidan baya na ɗaya daga cikin motocin su ya kwantar da ita ya shiga gidan gaba tsaki yaja lokacin dayaga ba key'n motar chikin sauri ya fito ya koma chikin gida jim kaɗan ya fito ya shige chikin motar ya kunna da wata mahaukaciyar gudu ya ja motar ya nufi bakin gate,ganin shine a chikin motar da kansa ya sanya Shahram miƙewa ya kariso wajen sa kafin yayi magana security sun wangale masa gate ɗin da gudun gaske yaja motar ya fice daga gidan,da gudu Shahram ya juya ya nufi wajen motocin su na sojoji ya shiga ɗaya daga ciki ya tayar yabi bayan Aryan dan yaga irin gudun nan da Aryan keyi baya a hayyacin sa. A ruɗe Ummi ta fito da niyar ta hana shi tuki da kan sa amma sai ta tarar ya tafi chikin tashin hankali ta nufi part nata tana addu'ar Allah ya kai su hospital lfy tana shiga palon ta ta ɗauki waya ta fara neman layin Bgs Lokacin da kiran Ummi ya shigo wayar sa yana zaune saman sofa sunacin abinci da hiyana,wayar na kan gado miƙewa hiyana tayi ta ɗauko masa wayar ta dawo ta mika masa tare da zama a gefen sa yana kokarin picking call ɗin wayar ta katse bin kiran yayi, Ummi na ɗaga kiran,kiran Aryan kuma ya shigo wayar picking call ɗin Aryan yayi ya sanya Ummi a hold chikin kasalalliyar murya Aryan yace "my blood munyi haɗari a hanyar zuwa hospital naka mun buge wata yarinya i think ma ta mutu" miƙewa tsaye Bgs yayi chikin sauri ya nufi waje yana faɗin "ya kake kai kuma? Ina fatan bakaji ciwo ba "Am good ban ji chiwo ba kayi sauri ka kawomin mota mu karasa hospital a kan lokacin my jidda na gab da mutuwa" yana kai karshen maganar wayar ta yanke ɗiff. Jin ya ambaci baka ji chiwo ba ya sanya hiyana miƙewa da gudu tabi bayan sa Yana shiga motar sa itama ta buɗe gidan gaba ta shiga bai mata magana ba ya tada motar da kan sa ya fice da gudun gaske To masu karatu mu damalmale daku ranar Monday idan mai dukka ya kai mu akoi fa show ku kasan che da alkalamin princess Teema Star Lady. Sanna ina baran addu'ar ku sister na bata da lfy tana hospital 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 32 .....Gudu Bgs ke shararawa da motar sa har Hiyana ta fara tsorata. chikin kanƙanin lokacin suka isa wajen su Aryan Shahram na isa ba daɗewa bgs ya iso tun bai karisa kashe motar ba ya fito cikin sauri ya kariso wajen da Aryan ke tsugunne kaban yarinyar da suka buge "me ma ya fito da kai Aryan?" Sai lokacin Aryan ya ɗago kai a hanzarce ya mike cike da damuwa yace "mu karisa hospital daga baya mayi magana" mai da kallon sa Bgs yayi kan yarinyar da suka buge kallo ɗaya ya mata ya kawar da kansa yana faɗin "Aryan me ya ruɗa ka haka da ka kasa gane yarinyar bata mutuba wai meke faruwa ne?" Wucewa Aryan yayi ba tare da yayi Magana ba ya karisa wajen motar sa ya buɗe ya ɗauko diyana dake sume ya nufi motar Bgs da sauri Shahram ya buɗe masa kofar mota a razane Hiyana ta buɗe motar ta fito ganin diyana a hannun yaya Aryan kamar ta mutu dai dai lokacin Bgs ma ya iso wajen tana kokarin karisawa wajen Aryan bgs ya rikota chikin ruɗu tace "sake Ni" waro ido waje yayi yana kallon ta ganin bai sake ta bane ya sa ta ɗago ido dan taga wanenen kallo ɗaya ta masa taji ta dawo cikin hayyacin ta kasa tayi da kai sai kuma hawaye ya fara bin kuncin ta jawota jikin sa yayi dan ba zai iya barin ta ta nufi Aryan ba kallon ɗaya yayiwa diyana ya gane matsalar. "yaya Prince me ya samu diyana? Naga bata numfashi" tayi maganar cikin shesshekar kuka,hannun ta ya kama ba tare da yayi magana ba ya shiga gidan gaba na motar tare da ɗaurata kan cinyar sa umarni Aryan ya bawa Shahram akan ya ɗauko yarinyar da suka buge ɗin nan ya sata a motar sa. Ɗauko ta Shahram yayi ya sanya ta motar sa "Aryan ka dawo nan bari na jamu" chewar Bgs shiru Aryan yayi bai yi magana ba ya tada motar da gudun gaske suka bar wajen Shahram ya rufa musu baya. Chikin kanƙanin lokacin suka isa PRINCE SAFRAS HOSPITAL hannu bibbiyu aka karɓesu chikin sauri akayi A&E da su aka fara basu taimakon gaggawa shiru hiyana ta tsaya kusa da bgs tana addu'ar Allah ya sa diyana bata ji wani ciwo sosai ba zubawa Aryan dake kai kawo a bakin kofar accident and emergency ido bgs yayi ya ma rasa me zai ce masa. Tsawon 30mins suna tsaye ba wanda yace da wani ko uppan. suna tsaye mai sai da face mask yazo wucewa kiran sa bgs yayi ya ansa biyu ya sanya ɗaya ya miƙa wa hiyana ɗaya kallon mai sai da face mark ɗin yayi kallo ɗaya ya kawar da kansa kafin yace "ka bamu sa daka ne? dan bamu fito da kuɗi ba" murmushi ɗan yaron yayi kafin yace "ba komai oga,ae sadakar face mark kamar haka kam ba yau na fara ba Allah ya bawa mara lfy ku lfy" yana kai karshen maganar ya wuce chikin sanyin murya bgs yace "zo ɗan yaro" juyowa yayi ya dawo kusa da su "what is your name? da murmushi a kan face nashi yace "my name is Sadiq" hannu bgs ya miƙa masa da mamaki hiyana ke kallon su daman bgs yana kula talakawa kamar haka ne yanzu duk kyankyanin san nan zai haɗa hannu da wanna yaro ɗan dattin nan lallai ma tab. zazzakar voice nashi ne ya katse mata tunani yace "ina iyayen ka? Lokaci guda fiskar yaron ya sauya murya kamar zai fashe da kuka yace "ni bani da mama kuma bani da baba a hannun yayata wadda nake bi nake ita kaɗai ta rage min a duniya" kallon yaron da kyau bgs yayi kwata kwata yaron nan ba zai wuchi 13 years ba amma wai a hannun yayar sa wadda yake bi to ko itama ba zata 15 to 16 years ba kenan ina yan uwan maman sa da baban sa yayi nisa chikin tunani yaron ya katse shi da cewa "oga zan iya tafiya? Kallon Shahram bgs yayi chike da kaunar yaron ya fara magana "Shahram kuje ka tawomin da yar uwar tasa" waro ido waje yaron yayi chikin tsoro yace "dan Allah karka cutar da mu wlh bamu da kowa bamu da komai daga ni sai ita iya face mark ɗin nan nake sayar wa na kai mana kuɗi muci abin ci dan Allah idan ma face mark ɗin kake so tom gashi amma mu dai ka kyale mu" ganin yaron ya tsorata sosai ya sanya bgs ya shafa kan sa chikin kulawa yace "mai sunan Abba ka kwantar da hankalin ni soja ne ba zan cutar da kai ba sai dai ma na yaki masu cutar da mutane ina son akawomin yar uwar kane dan naji ina yan uwan ku suke da har suka barku kuke yawo haka" girgiza kai yaron yayi alamar shikenan ita dai hiyana ta zuba musu ido tana ganin ikon Allah bin yaron tayi da kallo har suka wuce da Shahram. dai dai lokacin Dr ya fito daga A&E chikin sauri Aryan ya tare sa yana faɗin "Dr ya jikin nasu" chike da rashin mutunci Dr yace "kubar yara suna yawo a gari sai abu ya same su kuzo ku dame mu a asibiti yanzu ka duba irin fyaɗen da aka yiwa yarinyar nan lokacin da aka mata ina k...bai kai karshen maganar ba Aryan ya ɗauke sa da wata mahaukaciyar mari wadda ya sa shi yin tangal tangal kamar zai faɗin lokacin guda yaji duniya ta tsaya chak chikin zafin nama ya danko wuyar rigar sa yana kokarin kara masa mari bgs ya kariso wajen tare da rike hannun sa ta baya dai dai lokacin Doctor Peter and doctor John suka fito da sauri suka kariso wajen ganin abun da ke faruwa,rai a matukar ɓace Aryan ya dubi dr John ya fara magana "kai John wanene wanna? yaushe kuka kawo shi aiki a hospital nan? "I'm sorry sir bai daɗe da fara aikk bane shi ya sanya bai san ka ba kuma ina ganin bai lura da face naka da kyau bane shi ya sa har yake kokarin ja da kai amma amasa afuwa" Aryan zai yi magana bga ya rufe masa baki chikin nitsuwa ya dubi dr Peter ya fara magana "dr ya jikin nasu?" ɗan murmushin dr Peter yayi kafin ya fara magana "jiki da sauki sai dai dukkan su basu farfaɗo ba mun dai yi nasarar shawo kan matsalar su yanzu zamu chanja musu ɗaki zuwa ɗaki na musamman" shiru Aryan yayi ya kasa magana, wucewa dr Peter da dr John sukayi juyawa bgs yayi ya nufi wajen motar su har ya ɗan yi nisa ya juyo yace "ke mutafi" tana tsaye kusa da Aryan kamar bata ji me yace ba kallon ta Aryan yayi "sister yaya Prince na kiran ki" dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya kafin tace "yaya Aryan menenen ya samu diyana? Satar kallon bgs yayi ta kasan ido yayin da shima bgs ɗin ya tsare sa da ido kasa magana yayi bashi da amsar da zai bata "yaya Aryan dan Allah ka faɗa min me ya same ta idan ba haka ba zuciya ta zata iya bugawa ka....bata kai karshen maganar ba aka fito da diyana a saman gado tana kwance,chikin sauri ta nufesu;tana kiran sunan ta "diyana!!diyana!!" bata kai ga karisawa wajen ba ya hamko hannun ta tare da jawo ta ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa hannu ya sanya ya kwantar da kanta a kirjin sa "yaya Prince dan Allah ka sake ni inje in ga meke damun diyana,ɗazun fa muna tare da ita lfy ta kalau kuma accident da suka yi yaya Aryan yace basu ji ciwo ba iya yarinyar chan suka buge" hannu ya ɗaura mata a saman bakin ta yana faɗin "shiiiiiii" buɗe baki tayi zata sake magana yayi sauri sanya mata manuniyar yatsar sa a baki ya danne harshen ta chizon yatsan nashi tayi har sai da yace "wash" sai da ya ga an wuce da su diyana sanna ya zame hannun sa daga bakin ta tare da raba jikin su ya kama hannun ta suka koma wajen mota sai magiya take masa akan ya kai ta taga diyana amma yaki kula ta chikin motar su Aryan ya dawo ya zauna tare da chiro wayar sa ya fara kiran layin Ammi. "Yaya Prince inje? Zanyi magana kenan wayar sa ta fara kara satar kallon ta yayi ta kasan ido kafin yayi picking call ɗin ya koma daga ɗan nesa da su gyara tsayuwan ta tayi a jikin motar ta harɗe hannu a kirji tana tunanin ko me ya sanya diyana rashin lfy lokacin guda har da suma bata, murnushin tayi lokacin da wani tunani ya faɗo mata a rai ko dai yaya Aryan ne yayi maganin ta tab lallai in dai ko haka ne yau akoi dirama dan idan diyana ta farka sai yaya Aryan ya gwammaci da bai taɓa ta ba. tayi nisa chikin tunanin kamar daga sama taga mutun a gaban ta yana magana "sannun ki yanmata" kasa kasa tace "yauwa sannu" duk tunanin ta tambayar ta wani abu zai yi sai ta ga akasin haka,sai washe baki yake yana surutu "amma gaskiya yammata ke kyakkyawa ce duk da kin sanya face mark hakan bai hana kyanki bayyana ba ban taɓa ganin masu blue eyes a zahiri ba sai a film yau kam gashi na gani dan Allah idan ba damuwa ki tai makamin da phone number,dan mu rinƙa gaisawa,kuma ni sunana tarif,a nan kano nake babana mai kuɗi ne sosai kinga baki da matsala in dai akan kuɗi ne" tsaki taja kafin tace "malam ni matar Aure ce ka kama kan ka" murnushin yayi yana faɗin "haka kuke kyawawan matan nan idan mutun yace yana son ku sai ku fara cewa kuna da Aure to nima ai mijin Aure ne" shiru tayi bata yi magana ba lokacin guda ta birkice ta rasa ina zata sa ranta,ganin ta birkice hankali ta baya kan sa yana bayan sa ne ya sanya yace "yammata menene naga kin birkice haka yana maganar yana juyowa karaf idon sa ya sauka kan bgs dake tsaye a bayan sa fuska a ɗaure kamar an aiko masa da sakon mutuwa murmushi ya saki yana faɗin "au chemin zakiyi yayan ki kika gani to ba sai na gabatar da kai na ba tun da da aure nake son ki amma gaskiya duk da kunsa face mark kuna kama sosai da yayan nan naki kamar wasu larabawa, to babban yaya sunana dai tarif kuma son kanwar ka da Aure nake" ya kai karshen maganar tare da miƙawa bgs hannu akan suyi musabaha ba musu bgs ya miƙa masa hannu da ido yayi wa hiyana alama akan ta tashe a awajen. hannun sa tarif ya kama ta nufin su gaisa chikin kwanchiyar hankali bgs ya muɗe hannun tarif baya jikake kas kashin ya karye,ihun azaba tarif ya saki wadda ya sanya Aryan fitowa daga chikin motar ba shiri a tsorace yake kallon yadda bgs ya sauya lokaci guda idon sa sun sauya sunyi jaa sosai kamar garwashin wuta sai wani hukuci yake tarif sai ihu yake bgs yaki sakin hannun nashi duk da ya karya masa hannu,a zafafe Aryan yace "bgs lfy? Meke faruwa? Me ya haɗa ku?" ko kallon in da Aryan yake bgs bai yi ba kallon hiyana dake tsaye a gefe ta takure jikin ta waje guda Aryan yayi "sister meke faruwa?" Lokaci guda taji kwarin guiwa ya zo mata tuna abun da ya faru yau da safe tayi chike da dakiyar zuciya ta fara magana "yaya Aryan wai dan yazo yace yana sona ne shine yaya Prince yake bugun sa bayan kuma shine yace ina da damar da zanyi soyayya da kowa in na samu wanda nake so zai aura min shi da kansa amma shine kuma yake dukan mutumin nan dan yace yana sona" bakaramin daɗi Aryan ya ji ba lokacin da zasu gwada bgs yayi chike da tsoron abun da bgs zai iya aikata wa ya dube shi ya fara magana "to in dai haka ne ai bai kamata ka buge sa ba ko ka manta yadda mukayi da kai da safe? Ton ida.....bai kai karshen maganar ba ya ja birki ba shiri saka makon wurgi da bgs yayi da tarif gefe ihun azaba tarif ya saki lokacin guda ya ɗauke kamar an ɗauke wutan nefa a fusace yayi kan Aryan ya dunkule hannu zai kai masa bugu hiyana ta kwasa a guje ta shiga tsakiyar su ta gefen ido ya gan ta da hannu ɗaya ya damko ta ya fisgo ta ta faɗa saman kirjin sa fasa kai wa Aryan bugun yayi zullewa Aryan yayi ya juya yana dariya kasa kasa sai da ya ɗanyi nisa ya juyo yace "wlh bgs baka da kirki yanzu ka sumar wa sister saurayin ta har da karaya fa yanzu idan sister na son shi fa? kaga kai da zaka haɗa aure kai zakayi jinyar sa sai ya warke sai ka haɗa Aure tun da kaine yaya babba" yana kai karshen maganar ya wuce ya nufi cikin A&E dan nemo nurse suzo su ɗauki tarif su bashi tai makon gaggawa damkar wuyar hiyana yayi chikin fushi yaja ta ya turata cikin mota a fusace ya shiga motar ya tayar sai huci yake kamar wani zaki da gudu ya figi motar ya nufi gate ɗin hospital ɗin dai dai zai fita motocin su Ammi su danno kai cikin asibitin ajere motocin suke na sojoji ɗaya a gaba sai wadda Ammi da Ummi ke ciki a tsakiya sai na sojoji ɗaya a hayan su kallo ɗaya ya musu ya kau da kai ya kara gudun motar sa suka bar asibitin Chikin kanƙanin lokacin suka isa gida tun bai gama kashe motar ba hiyana ta buɗe motar ta fita da gudu gaske dan ta lura baya cikin hayyacin sa kai tsaye fada ta nufa dan tasan idan ba Abba ko Ammi ba bawan da zai iya tare mata faɗan nan. Tana shiga fada bayan Abba ta nufa ta ɓuya tana mai da numfashi da kyar da kyar "hiyana meke faruwa? kasa maga tayi dan gudun da tayi juyowa Abba yayi yana kallon ta yana kokarin sake magana yaji takun jarumin maza ya tinkaro su ko bai juya ba yasan bgs ne dan takun sa da ban ne dana kowa,tun da yaji irin takun da bgs keyi yasan ba lfy ba chikin sauri ya miƙe tare da juyowa bai kai ga buɗe baki ba bgs ya damko gashin kanta a fusace ya jata suka nufi hanyar fita "Safras menene ta maka? Ko kallon Abba bai yi ba bare yayi magana chi gaba da tafiya yayi da sauri Abba ya sha gaban su tare da ɗaure fuska sosai yace "me ta maka?" ya kai karshen maganar tare da sanya hannu ya jawo hiyana daga hannun sa,shiru bgs ya tsaya dan bai da niyar yin magana da Abba "Safras nace me ta maka!? A fusace yace "Abba pls ka kyale ni na hukun ta yarinyar nan" yayi maganar cukin nitsuwa da girmamawa "ban ce bazaka hukunta taba amma me tamaka?" Kara ɗaure fuska sosai bgs yayi yace "Abba wai yarinyar nan tayi girman da ina magana zata bani amsa" juyowa Abba yayi yana kallon hiyana "hiyana me ya haɗaki da yayan ki?" Murya ta har kerma yake tace "Abba wani ne yazo yace yana sona kuma....bata karisa maganar ba bgs ya wanka wa bakin ta mari ihu ta fasa ta kara kankame Abba shiru Abba yayi a ransa yana faɗin lallai hiyana kin kira ruwa duk ƴaƴana ba wan da ya kai Safras kishin bala'i bana jin yau wanna rigima zata kare da wuri,ganin Abba yayi shiru ne ya sai bgs ya sanya hannu ya damko ta cikin sauri Abba ya rike ta yana faɗin "tsaya mana ai ban yanke nawa hukunci ba tunun nan"kallon hiyana yayi ya cigaba da cewa "ki bawa yayan ki hakuri ki tafi ɗaki ta gama tsorata da lamarin Bgs jikin ta har rawa yake ta tsuggunna kasa a nitse tace "yaya Prince dan Allah kayi hakuri ba zan sake ba" kara ɗaure fuska yayi chike da bada umarni yace "ki tashi kije part na ki fara frog jump ina zuwa" ɗago ido tayi tana kalli Abba kawar da kai gefe Abba yayi dan ba zai iya cewa bgs ya kyaleta a gaban ta ba idan yayi hakan gobe ma zata sake yiwa mijin ta raini jiki ba kwari ta miƙe ta fice daga fadan ta nufi part nashi. A fusace shima ya juya zai bi bayan ta Abba yayi saurin damko hannun sa yana faɗin "zo mana ai bamu gama ba" shiru yayi bayyi magana ba zaunar da shi Abba yayi ya fara magana "pls Safras ka rinƙa sawa zuciyar ka ruwan sanyi karin ƙa tausayin yarinyar nan kaji? Shiru yayi bai yi magana ba,dafa kafaɗar sa Abba yayi cikin rarrashi ya cigaba da magana "my son ina son in ga kana tausayawa yarinyar nan kana bata kulawa pls kamin haka ko dan farincikina" shiru nan ma yayi bai yi magana ba "my son ina Aryan? da sauri yace "na aike sa yamin wani aiki" murmushi Abba yayi kafin yace "yaushe ka fara karya my son?" juyo da idon sa yayi kan face ɗin Abba ya mai mai ta maganar "karya kuma Abba!?" hararar wasa Abba ya jefa masa kafin yace "kwarai ba gaskiya ka faɗa ba tun ɗazun nake maka magana baka amsa min ba amma daga yin maganar Aryan kayi saurin bani amsa hakan ya tabbatar min da wani abu ya saɓa akoi abun da kuke ɓoye min" "Abba babu wani abu da muke ɓoye ma" yana kai karshen maganar ya miƙe ya fice da sauri, aniyar zuciya Abba ya sauke yana addu'ar Allah ya sauwakawa Safras zafin zuciyar sa. Yana fita fada yaci karo da Shahram da Sadiq tare da yar uwar sa tsayuwa yayi suka kariso wajen har kasa yarinyar ta tsugunna cikin girmamawa tace "ina wuni" bai amsa gaisuwar nata ba kallo ɗaya ya mata ya kawar da kan sa shiru yayi na yan mintoci kafin yace "ina son sanin ina iyayen ku?" "Baban mu ya rasu maman mu kuma tun muna yara ta tafi aiki a makka har yau bata sake dawowa ba" shiru ya sake yi na yan mintoci kafin yace "ina yan uwan maman ku da baban ku?" "maman mu yar kaduna ce yan uwan ta basu nan kano suna chan kaduna bamu san in da suke ba a kaduna su kuma yan uwan baban mu basa son mu ko munje gidan su korin mu suke" kallon Shahram yayi yace "ka kai mace part ɗin Ammi kace Auta ta mata abun da ya dace shi kuma namijin ka kai shi part ɗin su Omar zan yi magana da Ammi zan wai wai ye su" yana karshen maganar ya juya ya nufi part na shi yana jiyo muryan su suna masa godiya. Tun daga palo yake jiyo kukan ta har ya kai cikin bedroom ɗin frog jump take tana kuka da hawaye sharɓa sharɓa lokacin guda yaji ta bashi tausayi, wucewa yayi ya zauna a bakin gado yana kallon yadda take frog jump da kyar da kyar,kewaye ɗakin take da frog jump har ta kariso ta gaban sa kama dogayen kafofin sa tayi chikin shasshekar kuka ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri wlh ba zan sake ba na tuba wanna frog jump ɗin akoi wahala na gaji bazan iya ba dan Allah kayafe min" hannu ya sanya ya ɗagota amma ta kasa miƙewa tashi yayi ya ɗaga ta chak ya ɗaura ta saman gadon tare da zama gefen ta yana kallon face nata "yau na miki afuwa ne saboda dalili ɗaya idan kika sake yimin abun da kika min yau sai na lahira ya fi jin daɗi" faɗowa tayi saman faffaɗar kirjin sa tana shasshekar kuka tana faɗin "amma yaya Prince ba kai kace idan na samu miji zaka min aure ba?" ɗago haɓar ta yayi yace "eh ni nace haka amma ai ba mijin kan hanya nace ki samo ba ko?" hannunta ta zuro ta bayan sa ta kewaye sa da shi tana faɗin "to ai ba zan samu wani mijin ba idan a gida ne" yatsa ya ɗaura mata a saman bakin ta yana faɗin "shiiiii ya isa maganar" "yaya Prince dan Allah.....ba ta kai ga karisa maganar ba ya ɗaura hannu sa saman bakin ta yana girgiza mata kai, shiru tayi ta kwantar da kan ta saman kirjin sa. Zame hijabin kan ta yayi ya mai da shi wuyar ta ya fara shafa lallausan bakin gashin kanta shafa bayan sa ta fara yi itama, lokaci guda yayi saurin raba ta da jikin sa yana mamakin how comes yake ji feeling da ta taɓa shi? runtse ido yayi na yan mintoci kafin ya sake buɗe wa miƙewa yayi a zafafe ya nufi wajen mirror da sauri ta riko hannun sa ta marairaice murya tace "yaya Prince dan Allah ka mai da ni asibiti ina son ganin diyana" kwace hannun sa yayi ya wuce gaban mirror yana faɗin "an jima da yanma zamu koma" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya buɗe drawer mirror ya fito da kwalin alluran yana dubawa To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu akoi fa chakwakiya To yan Duk Karfin Izzata comments section group Brigadier general Safras ne ke magana sako ya iso kunnena irin zagin da kuke min a group ya iso ni to ina son ku buɗe kunnenku ku saurare ni idan kuka bari rai na ya ɓaci zan wurgo muku bom ya tarwatse ku 😡😎😹😹😹 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 33 Kurawa alluran ido yayi kamar mai tunanin wani abun,abun da mamaki gasu dai alluran da ya saba yi ne,5mins ya ɗauka yana kallon alluran kafin ya ajiye ya fito da kayan test yana kokarin jan jinin jikin sa domin ya tabbatar wa kan wani allurane ya shiga jinin jikin nashi,sai jin hiyana yayi ta kwanta a bayan sa tana faɗin "yaya Prince ni dan Allah kasa a....bata kai karshen maganar ba ya fisgota da karfi ya dawo da ita ta gaban sa rai a matukar ɓace yace "idan kika kuskura kika sake kusan tata ran ki yayi dubu sai na ɓata miki get out!!" ya kai karshen maganar tare da sakin ta,da gudu ta ɗauki wayar ta dake gefen gado ta fice daga ɗakin. Tana fita ta kira layin Aryan bugu ɗaya ya ɗauka manna wayar tayi a kunnen ta cikin sauri tace "yaya Aryan ba zan iya ba nayi kamar yadda ka rubuta min a massage nayi kokarin shashantar da shi karya gane amma yace na fice masa a ɗaki" daga ɗayan ɓangaren Aryan yace "me yake yi yanzu? "Gwada kan sa yake yana son tantance wani allura yayiwa kan sa dan naga ya nemi kwalban alluran da yayi ɗazun ɗin bai gani ba" dogon numfashi Aryan yaja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya kafin yaci gaba da magana "ni na dauke kwalbar alluran bayan na ɗauke ne na dawo masa da alluran sa na asali dan nasan zai iya zuwa ya bincika na manta cewa bgs ya wuce nan yanzu wlh nasan idan ya gane ba mai kwatata sai Allah kuma tun da ya fara bincike a kai sai ya gane bana son ki shiga case ɗin nan dan haka ki goge duk wani text dana tura miki kiyi kamar baki san komai ba sanna karki yarda yau ki kara haɗuwa da shi zan sa Ammi ta bashi umarnin a ɗauko ki a kawo ki hospital sai yamma zaki koma gida" murya na rawa ta fara magana "yaya Aryan ni fa ina tsoron in ga kuna samun matsala da yaya Prince saboda ni ba na son ganin hakan" "karki damu da hakan ke dai kije ki shirya da wuri yanzun nan Shahram zai kawo ki nan dan ban son ki zauna kusa da shi yau za'a iya samun matsala dan ina da tabbacin yana cikin matsanancin ɓacin rai" "to" kawai tace tare da ciro wayar daga kunnen ta ta katse kiran cikin sauri ta karisa Part ɗin Ammi gudu gudu ta shirya tana fitowa ta duba time 1:30pm komawa tayi ta ɗauro alwala ta gabatar da sallar azhar sanna ta kira Aryan ta sanar masa ta gama shiri umarni ya bata akan ta fito Shahram ya kawo ta idan ya kawo ta sai suce Ammi ce tace a ɗauko ta idan Bgs ya tambaya haka ko akayi Shahram ya kai ta asibiti tana shiga ta samu yaya Aryan a wajen parking space yana jiran ta a tare suka wuce ɗakin da su diyana ke kwance. Ammi da Ummi suna zaune saman sofa dake cikin ɗakin suna yar hira gefen gadon da diyana ke kwance ta zauna ta zuba mata ido har wani hasken wahala ta kara ta shagala da kallon diyana sai ganin hannun ta na motsi tayi cikin sauri ta miƙe tsaye tana faɗin "yaya Aryan tana motsi" a tare suka kariso wajen shi da su Ammi. zuba mata ido sukayi suna kallon ta tun bata buɗe ido ba ta fara sambatu "bana son ka yaya Aryan mugu azzalumi....hiyana bata bari ta karisa maganar ba ta rufe mata baki tana faɗin "diyana!!ki buɗe idon ki kinsan me kike faɗe kuwa? da karfi ta waro manya manyan idon ta waje wadda sukayi ja sosai suka kumbura kyakkyawar fiskar hiyana ta fara cin karo da shi ganin ta ɗan nitsu ne ya sanya hiyana ta zame hannun ta daga kan bakin ta kamar jira take ba tare da ta lura da su Ammi ba ta fara surutu "hiyana wlh yaya Aryan mugune azzalumi kuma....sake rufe mata baki hiyana tayi tana girgiza mata kai "diyana koma me yaya Aryan ya miki bai kama ta kice masa mugu ba wato kin manta karatun da na koya miki ko ba'a zagin miji kome zai miki kici gaba da hakuri Allah na kallon ku kuma da ki cuci mujin ki gara shi ya cuce ki karki kara zagin yaya Aryan zaki shiga wuta wato ke duk karatun ma da na ke koya miki bakya ɗauka ko?" ta kai karshen maganar tana zama kusa da ita sai lokacin diyana ta ga su Ammi dake tsaye ta bayan hiyana "kuka ta saki tana kallon Ammi tana faɗin "Ammi dan Allah ki mai dani wajen Aunty farida"jiki ba kwari Aryan ya juya ya fice daga ɗakin yana godewa Allah da sanya hiyana ta rufe masa bakin diyana ba dan haka ba ai da ta kwanto masa ruwa Zama Ammi tayi kusa da ita tare da riko hannun ta cikin nitsuwa ta fara bata hakuri da nasiha mai ratsa jiki da kyar suka samu diyana ta hakura ta dai na kuka amma ta kafe akan bata son yaya Aryan sai dai ya sake ta bazata zauna da shi ba su Ammi basu da zaɓi dole su yardan mata akan yaya Aryan zai sake ta sai a mai data gidan Aunty farida da haka suka samu tayi shiru. ganin ta hakura tayi shirune ya sanya hiyana ta miƙe tabi bayan yaya Aryan Chan ta hangosa zaune saman kujera kusa da shi taje ta zauna tana faɗin "sannu da hutawa yaya Aryan" ba tare da ya kalle ta ba ya fara magana "yau na kwanto kura nayi abun da ban taɓa yi ba ina da tabbacin idan Bgs ya gane alluran da na sanya mishi idan ba Ammi ba ba wanda zai iya tare wanna rikicin ban taɓa tunanin Bgs zai gane alluran nan ba domin dana canza alluran bayan yayi wa kan sa na dawo na ɗauki wayan da na sa masa na mayar masa da na asalin na shi na ajiye dan in yazo ya ga masu kyau ɗin ne na ɗauki guda ɗaya na fasa na zubar da ruwan na ajiye masa kwalbar a dustbins domin idan yazo bincika wan da yayi wa kan sa ya ga kwalbar ban taɓa tunanin jinin jikin sa zai bincika ba hmmmmm akoi kura" "to yaya Aryan wani allurane wanna ka sa masa yayi da har kake ganin idan ya gane akoi matsala?" dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar kafin yace "hmmmmm sister ba zaki gane allun ba ke dai bari na ɗan miki example idan kayiwa kan ka wanna alluran to ko kayi wancan da Bgs yake bazata maka amfani ba shi ya sanya nake tsoron rikicin da zamuyi da shi yau" "to amma yaya Aryan daman wani irin allura yaya Prince yake wa kan sa ne? sai lokacin ya ɗago ya kalle ta chanza topic ɗin hiran yayi da cewa "ya jikin my jidda ta dai na kukan ne? gyaɗa masa kai tayi kafin tace "eh ta dai na kuka" miƙewa tayi yana faɗin "bari na duba ta" miƙewa ita ma tayi suka jera zuwa cikin ɗakin. Diyana na ganin Aryan ta fasa ihu tayi wurgi da cup ɗin tea dake hannun ta ta runtse ido tana faɗin "bana son sake ganin wanna mutumin Ammi kice ya fita wlh ban son sa" chikin tsawa Ammi tace "ke diyana kina da hankali kuwa? "aa Ammi kar ki mata tsawa zan fita pls ku bita a hankali" yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin, girgiza kai hiyana take tana mamakin hali irin na diyana kamar ba yanzu aka gama yiwa yarinyar nan natsiha ba. Bin bayan Aryan Ammi tayi tsaye a bakin kofa ta same sa ya dafe kai yana tunanin yadda zai yi da bgs zama sukayi da Ammi a kujerar dake wajen suna ɗan tattaunawa akan ya zasuyi da diyana. 4pm Aryan ya umurci dr John akan su rubuta masa takardan sallama zaa cikaba da kula da ita a gida,ba musu dr John ya rubuta musu sallama ba tare da ɓata lokacin ba suka bar hospital ɗin sukayi gida Suna isa Aryan ya raɗawa hiyana akan taje ta ɓuya karta bari su haɗu da bgs yana gama faɗa mata hakan ya nufi part na shi bayan ya kai diyana part ɗin Ammi, part ɗin Ummi hiyana ta nufa ta shige ɗakin Aunty farida ta kwanta Ummi da Ammi kowa tayi part nata. Aryan na shiga part na shi ya wuce toilet jim kaɗan ya fito ɗaure da towel a kugun sa gaban mirror ya tsaya ya fara gyaran lallausan bakin gashin kan sa,waro manya manyan idon sa waje yayi ganin green eyes ta cikin mirror na kallon sa a sukwane ya juyo yana kallon bgs dake tsaye a bakin kofar shigowa fuskar nan tasa tamkar an aiko masa da sakon mutuwa waskewa Aryan yayi da cewa "my blood lfy na gan ka a awanna yana yin?" Shiru yayi kamar bai ji me Aryan yace ba wajen sau uku Aryan na mai mai ta tanbaya ɗaya amma shiru bgs bai yi magana ba,da Aryan ya ga dai da niyar magana sai ya juya ya cigaba da gyaran gashin kan sa zuciyar sa na dukan uku uku addu'a yake a ran Allah ya raba da bgs lfy "Me ya sanya ka chanza min allura Aryan?" Slowly ya juyo cikin dakiyar zuciya yace "wani allura kuma bgs?" ɗaure fuska sosai bgs ya karayi kafin ya fara magana "gaba ɗaya gidan nan babu wanda yake da,dakiyar zuciyar da zai iya shiga ɗaki na ya chanzawa tsinke wajen zaman sa ba tare da izinina ba sai kai akan wani dalili kamin hakan?" ajiyar zuciya Aryan ya sauke kafin yace "ba lalli ni ɗin bane domin bayan ni Abba zai iya shiga part naka yayi abun da yake so" takowa yayi zuwa gaban Aryan a zafafe ya sanya hannu ya danki wuyar Aryan ɗin ya shake sa,zuba masa ido Aryan yayi batare da yayi koda motsi ba ko wani yunkuri na kwace kan sa "ka kashe Cameran ɗaki na karfe 07:07 after 5mins kasake kunna cameran sanna ka dawo karfe 9am ka sake kashe Cameran after 5mins again kasake kunnawa me kayi bayan kashe kashen Cameran nan da kayi?" Shiru Aryan yayi ya kasa magana dan shakan da bgs ya masa zubawa juna ido sukayi ba ko kyaftawa. lokacin guda idan Aryan ya fara ruwa ya canza kala zuwa ja saboda shakan da bgs ya masa ba,ganin hakan ya sanya bgs saurin zame hannun sa daga wuyar Aryan ɗin yana kawar da kai gefe cikin kasalalliyar murya Aryan ya fara magana "me yasa ka ɗauke hannun ka? ai da ka barshi kawai in dai zaka iya yiwa sister abun da kake mata to nima zaka iya shakeni na mutu har lahira ka huta" a fusace bgs ya juyo da niyar ya damki Aryan karan wayar sa ya katse su dogon tsaki yaja tare da fito da wayar daga aljihun wandon jeans ɗin jikin sa dadyn Junior shine sunan da ya bayyana akan screen ɗin wayar guntun tsaki ya kuma ja kafin yayi picking call ɗin tare da sanya wayar a H-free yana faɗin "hello" daga ɗayan ɓangaren dadyn Junior ya fara magana a birkice "hello bgs yanzun nan farida ta yanke jiki ta faɗin muna hanyar hospital" waro ido waje bgs yayi da sauri yace "daman bata da lfy ne? Amma ɗazun na ganta lfylou ai" anshe wayar Aryan yayi daga hannun sa yana faɗin "kuyi sauri karisawa asibiti da ita da safe zamuyi sammakon zuwa pls abata kulawa sosai" anshe wayar bgs yayi yace "No karku kai ta hospital ku mai da ta gida a kira likitoci su bata kulawa karfe 7 gobe zamu shigo" yana kai karshen maganar ya katse kiran ya juya chikin sauri ya bar ɗakin ajiyar zuciya Aryan ya sauke yana faɗin Alhamdulila Alhamdulila ko ba komai yau dadyn Junior ka taimake Ni juyawa yayi ya cigaba da gyara gashin kan sa. 9pm ta gama komai ta shirya cikin kayan barci tana kwance saman gadon Aunty farida a ɓangaren Ummi tana buga game a wayar ta sai murmushi take. Lokacin guda taji gaba ɗaya ta tsargu kamar mutun yana kallon ta cike da tsoron abun da idon ta zai yi karo da shi ta ɗago ido tana kallon kofar shigowa zubur ta miƙe zaune tana zaro ido waje murya na rawa tace "yaya Prince ina wuni?" tsaye yake a bakin kofar shigowa jikin sa sanye da short da bai rufe masa cinya ba sai singlet fari tas ya saki gashin kansa fuskar nan a ɗaure tam kamar bai san menene dariya ba. gently ya tako juwa gaban gadon hannun ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya fice da ita,shiru ta lafe a jikin sa tana addu'ar Allah ya sa ba wani mugun hukunci zai mata ba kai tsaye part nashi ya nufa da ita Saman gatafaren gadon sa ya shin fiɗe ta tare da hayewa shima kashe wutar ɗakin yayi ya bar blue light, shiru tayi tana mamakin duk ɓuyan da tayi sai da yaya Prince ya gano ta wai shin ai na mutun zai shiga ya ɓuya ba tare da yaya Prince ya gano shi ba? tayi nisa cikin tunanin sai jin sa tayi ya jawo ta jikin sa ya matse ta sosai kasa kasa yace "me kuke shirya min ke da Aryan?" waro ido tayi tana kokarin ɗago kan ta daga jikin sa, da sauri ya mai da ta yana faɗin "am sa zaki bani bance kin ɗago ba" girgiza kai tayi "babu komai yaya Prince" "wai ni yau she kika fara karya ne? Shiru tayi ta rasa wani amsa zata bashi,hannu ya zura cikin hijabin jikin ta ya fata shafa lallausan bakin gashin kan ta yana watsawa "zaki faɗa min ne ko ni in faɗan miki?" hannu ta ɗaura saman wuyar sa tana shafawa a hankali ba tare da tayi magana ba chije lips nashi yayi da karfi ya furta "wash" a zafafe ya ɗago ha barta tare da haɗe bakin su waje guda ya shiga bata hot kiss. 5mins ya ɗauka bakin su a haɗe kafin ya zame bakin sa tare da zame hijabin jikin ta ya shi murzata ta ko ina tula tulan ta sun sha murza ba kaɗan ba sai fitar da numfashi da sauri sauri yake cikin fitar hayyaci ya zame short ɗin jikin sa yana kokarin shigar ta lokacin guda ya dawo hayyacin sa tare da sauka daga kanta ya fasa shigar nata ya kwanta gefen ta yana juyi tare da mai da numfashi, mirginowa tayi ta dawo jikin sa tana faɗin "yaya Prince lfy naga ka riƙe ciki ko dai cikin kane ke ciwo? Shiru yayi bai yi magana ba sai ma damko ta da ya kuma yi ya matse ta a jikin sa yana jan doguwar numfashi,shiru tayi bata sake magana ba tana jin yadda yake mutsu mutsu a jikin ta, lokaci guda tunanin maganar da yaya Khalid ya mata ya faɗo mata a rai in da take cewa "ki rinƙa yawan zama a jikin sa dan kusa ba ina da tabbacin ba zai miki komai ba dan yana tunanin ba zaki iya ɗaukan komai yanzu ba tuna hakan ne ya sa ta gane dalilin da ya sanya yaya Prince baya taɓa jikin ta sosai kara shigewa jikin sa tayi ta lafe shiru tana jin yadda yake ta fama kafim ya samu nitsuwa. Kankameta yayi yana mai bakin cikin abun da Aryan ya masa To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu Aunty babba ko zaki mutu ba zan dai na cewa to masu sai mun haɗu gone ba idan kina so na dai na cewa tom kisa yaya ya sai min system sabo 😎😒 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 34 Barci mai daɗi ne ya kwashe su dukkan su biyu suna manne da juna ya ƙanƙame ta kamar wani yace zai kwace masa ita. 3am dai dai ya farka tare da waro idon sa waje juyawa gefen sa yayi bata awajen cikin kasala ya miƙe zaune chan ya hangota saman dadduma ta idar da sallah tana karatun al Qur'ani mai girma,zuro kafafunsa kasa yayi kafin ya miƙe tsaye ya nufi toilet. A gurguje yayi wanka tare da ɗauro alwala kafin ya fito ya wuce dressing room jim kaɗan ya fito sanye da jallabiya fara tas ganin ya nufo wajen tane ya sanya ta miƙe ta bashi daddumar ta koma saman sofa ta zauna tare da ɗan kwantar da kan ta jikin sofar tana karatu kasa kasa. Nafila raka'a 4 yayi sanna yayi shafae da witiri yayi sallama tare da gyara zaman sa yana jero addu'oe. Almost 30mins ya ɗauka yana addu'a kafin ya miƙe ya nufi saman sofar da take zaune,a nitse ya ansa Al Qur'ani hannun ta kasan cewar tayi barci zaune a wajen bayan ya mai da Al Qur'ani ma zaunin sa ne ya dawo ya ɗauke ta chak suka koma saman gado,kwanciya yayi tare da ita a jikin sa yana ɗan shafa bayan ta Kasa kasa cikin muryan barci tace "yaya Prince addu'ar me kamin? Ko dai baka sani cikin addu'ar kane? kallon face nata yayi kafin ya ɗan kawar da kan sa gefe "ina saki mana duk wanda ma yake gidan nan ina sa shi a addu'a ta" "to amma yaya Prince wani irin addu'a kake min? Shiru yayi bai tanka taba hannu ta sanya saman dogon hancin sa tana faɗin "yaya Prince me ya sa baka son yi mini magana sosai? Bayan kuma kai kace na koya maka magana" shiru nan ma yayi kamar bai ji taɓa "yaya Prince dan Allah...bai bari ta karisa maganar ba ya ɗaura hannun sa saman lallausan lips nata yana faɗin "sarkin magana kiyi barci" kukan shagwaɓa ta saka masa tana faɗin "ni dai yaya Prince hira nake son muyi gaskiya" zuba mata ido yayi yana mamakinta idan tana irin wanna shagwaɓan ba karamin burge sa take ba "uhm uhm yaya Prince wai ba zaka yi magana bane?" da wata daddaɗar voice da bai san yana da ita ba ya fara magana sak yadda take "to me kike so ince miki?" mamaki ne ya sanya ta waro manya manyan ido ta wajen daman yaya Prince ma ya iya shagwaɓa ba karamin burge ta abun yayi ba,ganin ta tsare sa da ido takasa magana ne ya sanya ya hura mata iska mai sanyi a face nata tare da ɗaga mata gera ɗaya alamar yane, cool murmushi ta saki kafin tace "yaya Prince Allah kai ɗin kyakkyawa ne sosai" kallon gefen ido ya mata da sexy voice yace "ba za dai kiyi barci ba kuma ba zaki kyale ni nayi ba ko?" Turo ɗan karamin bakin ta tayi cikin shagwaɓa ta fara magana "uhm uhm ni bana jin barcin ne ai kuma ban son kayi barci ka kyleni ni kaɗai" hannu ya ɗaura saman ɗan karamin bakin ta yana kewaye ɗan bakin yana faɗin "ba zaka ga baki ba sai magana at the first time idan mutun ya kalle ki zai ganki like you're not talk" ya tsan nasa ta tura cikin bakin ta tana tsotsa kamar sweet,wani zirr zirr yake ji a jikin sa kamar ana masa allura cikin sauri ya zame yatsan nashi daga bakin nata dan bai san wata fitina yanzun nan "uhm uhm yaya Prince ni ka bani sweet na" girgiza kai yayi kafin yace "uhm uhm hannu nane sweet nakin? Baki ɓuɗe take kallon sa yadda ya kwaikwayi maganar nata ba karamin bata mamaki yayi ba amma yadda yayi maganar ya burgeta sosai da sosai,ganin alamar kamar ta tafi duniyar tunani ne ya sanya ya shafa fuskar ta da sauri ta ɗago ido ta ɗan kalle san kasa kasa tace "yaya Prince ai ya tsanka yafi sweet daɗi ni dai ka bani na cigaba da sha" "waya koya miki magana haka? turo baki ta daɗa yi tana faɗin "ni yaya Prince ba wanda ya koyamin ni da kai na na iya" "to why ban ta ɓa jin kinyi magana haka ba sai yau? gyara kwanciyar ta tayi da kyau a jikin sa kafin tace "ai daman mijina ne kawai yakamata na rinƙa yiwa magana haka ba wasu ba bai ma kamata wasu maza suji voice na ba idan ba miji na ba shi ya sanya bana magana sosai da wasu koda su diyana ne,voice na dan miji na kawai akayi shi" bakaramin daɗin kalaman ta yaji ba har ran shi lallai yarinyar nan tana da hankali da ilimi da sanin yakamata sosai kuma tana aiki da ilimin da take da shi ɗin ganin alamar ya ji daɗin maganar tane ya sanya tace "yaya Prince amma in tambaye ka mana? zuba mata ido yayi ba tare da yayi magana ba cigaba da magana tayi "yaya Prince me ya sa baka so na? Shiru yayi na yan mintoci kafin yace "ni nace miki bana son ki? girza masa kai tayi alamar a'a "kafin kuzo gidan nan sister mace ɗaya nake da shi Auta ina matikar kaunar ta fiye da kai na daga baya kukazo kamar yadda na ɗauki auta a raina haka kuma na ɗauke ku so dukkan ku ina kaunar ku" ajiyar zuciya ta sauke ba tare da tayi magana ba "lfy? Kike sauke ajiyar zuciya haka?" "Yaya Prince ban taɓa tunanin akoi kaunar mu ni da yan uwana a ranka ko kaɗan ba shi ya sanya da naji kace kana kaunar mu kamar yadda kake son Aunty Zahra sai naji daɗi sosai har rai na" shiru yayi tare da lunshe ido bai sake magana ba kankame sa tayi tana jin farinciki har ran ta da haka barci ya ɗauke su manne da juna. Washe gari misalin 7 suka gama shirin su na zuwa Maiduguri a tare suka jera zuwa part ɗin Ammi zaune suka same Ammi da yanmatan ta a palo har da diyana da ko tafiya bata iya yi sai dai a ɗaga ta. Tana ganin yaya Aryan ta sunkuyar da kan ta kasa dan bata son haɗa ido ta shi Gefe da gefen Ammi suka zauna suka sata a tsakiya kasan cewar tana zaune ne a saman sofa mai mazaunin mutun 3 cikin girmamawa su Zahra suka fara ɗaga musu gaisuwa Aryan ne kawai ya ansa gaisuwar bayan su Zahra sun gama gai da su su kuma suka gaida Ammi "Ina zaku je naga kunyi shiri haka?" basu bawa Ammi amsa ba dan basu so su faɗa wa koma batun rashin lfy Aunty farida dan kar su ɗagawa kowa hankali bgs ne yayi saurin cewe "Ammi na gama bincike na akan yaran nan dana sa aka kawo jiya,zasu zauna a gidan nan kafin mu koma Abdol zai je ya musu komai na school su fara karatu" waro ido waje Aryan yayi kafin yace "wasu yara kuma? Aina suke? Aina kuma ka samo su? Ammi ce tace "yarinyar ma tana ɗaki har yanzu bata saki jiki da muba bata son shiga cikin su Zahra da alama tsoron su take ji" "amma Ammi me ya sanya za'a kawo wasu kuma gidan nan wayan da bamu san su ba ko dai yan uwan mune? Chewar Aryan hararar wasa bgs ya wurga masa kafin yace "nayi binchike akan yaran suna da zuciya mai kyau wadda idan aka taimake su suma zasu iya taimaka wa wata al'umma nan gaba duk da sun taso cikin tsanani da wahala hakan baya hana su bautar Allah da dagewa wajen ganin sunci halak nasu duk da cewa iya face mark suke sayarwa suci abinci danace yaron ya bamu kyauta ya banu bai damu da cewa iya kan jarin su kenan ba bai damu da cewa idan ya bada sadaka shi zai rasa ba,duk ta laucin da suke ciki hakan baya hana su sadaka shiya sanya idan zakayi kyauta kar ka duba abun da zaka bayar ka duba ladar da zaka samu hakanne zai baka kwarin guiwar cigaba da kyautatawa na kasa da kai kullun ku kasan ce masu hangen ladan ku kar ku duba idan kun baya kazan ku zai ragu" murmushi Aryan yayi yana mamaki wai waya koyawa bgs magana mai tsawo haka mutumin da cewa okey ma wahala take masa ko da yake yanzu wa'azi yake wa su auta dan su rinƙa taimako. Ajiyar zuciya Ammi ta sauke kafin tace "gaskiya ne nima ɗan zaman da nayi da yarinyar na fahimci tana da hankali da son taimakon mutane yanzu dai ina zaku je kukayi wanna shiri haka? Miƙewa bgs yayi ya dubi hiyana dake zaune ta sunkuyar da kai kasa yace "ke ki same ni a part na" yana kai karshen maganar ya fice daga palon kallon diyana dake ta faman kunbure kumbure Aryan yayi cikin sanyi murya yace "my jidda ba gaisuwa? To ni bari na gaishe ki ya jiki? Kin rashi lfy?" Miƙewa Ammi tayi ta basu wajen a tare su Zahra suka miƙe hiyana ta fice daga palon ta nufi part ɗin bgs su kuma su Zahra suka wuce ɗakin su. Kamar jira Aryan yake Ammi ta fice tana fita ya dawo kusa da jiddan sa tare da riko hannun ta duka biyu cikin muryan rarrashi ya fara magana "I'm so so sorry my jidda kin ji ko? Ayiwa yaya Aryan afuwa da ran gwami ba zan kara ba" hararar sa tayi ta kasar ido ba tare da ta ɗago ta kalle sa ba kasa kasa ta fara magana "ni ai nace na yafa maka tun da Ammi ta sa baki amma ni bana son ka ba zan zauna da kai ba amayar dani gidan Aunty farida na" shafa kansa yayi tare da kara matsowa kusa da ita yace "ok ɗago idonki ki kalli cikin ido na kice bakya so na idan kikayi hakan i promise u that zan mai daki wajen Aunty farida" "ni ba sai na kalle ka ba kawai ka mai da ni can dan ni ba zan zauna da kai ba" dukar da kan sa yayi ya leko fuskar ta yana faɗin "eyaeeee my jidda da kan ta kefa tawace ba mai rabani da ke mrs Aryan" duka ta kai masa a baya tana faɗin "Allah yaya Aryan kabari bana so ni da gaske nake bana son ka"dariya yayi tare da jawota jikin sa yana faɗin "eyeeeee mrs Aryan yanzu kam kin tuna sunana kenan ba a hospital kin manta sunana ɗin ba har da cewa ban son kallon wanna mutumin" ya kai karshen yana kwaikwayar yadda tayi maganar,kokarin kwace jikin ta tayi daga nashi tana faɗin "ni ka kyale ni ba wasa nake maka ba Allah ba...bai bari ta idasa maganar ba ya rufe mata baki tare da raba jikin su dan bai san ya jata da magana ta cigaba da cewa bata son shi yasan wacece diyana ita mutunce da idan ka ja magana ta kafe akan abu tofa ko mai wuya bata sauyawa. Miƙewa tsaye yayi cikin sanyi murya yace "my jidda zan tafi Maiduguri amin addu'a" sai lokacin ta ɗago da sauri karaf suka haɗa ido kawar da idon ta tayi gefe kafin ta fara magana "dan Allah yaya Aryan ka tafi da ni sai ka barni wajen Aunty farida" dukowa yayi ba tare da yayi magana ba yayi kissing na goshin ta ya juya ya nufi kofar fita yana faɗin "ina kewar lallausan lips ɗin my jidda ta Allah ya baki lfy idan kin samu sauki zamuje tare" cikin sauri ya fice dan bai san jin kukan ta kuma yasan ba makawa sai tayi kuka haka ko akayi yana fita tasa kuka kamar wata yar baby ita ala dole sai an tafi da ita A ɓangaren hiyana kuwa tana shiga bedroom nashi zaune ta samesa a bakin gado da alama ita yake jira gaban sa tazo tana kokarin tsugunnawa ya jawota jikin sa cikin kunnen ta ya raɗa mata "waye ce ki gudu ɗazun?" Murmushin tayi tana mai jin daɗin sauyawar da yaya Prince yayi daga jiya zuwa yau abun ba karamin kayatar da ita yake ba duk da cewa yace shi ba son ta yake ba har da wani cewa ta samo miji ya mata aure to da alama dai maganar yaya Aryan ne gaskiya Hannu ya ɗaura saman wuyar ta yana shafawa "zanyi tafiya zuwa Maiduguri yanzu i need your prayer" buɗe baki tayi tana kokarin yin magana yayi sauri rufe mata baki yana faɗin "ni ba a nan nace ki min addu'a ba time ya tafi kamata yayi mu isa Maiduguri tun 7 amma yanzu almost 8:5 bamuma tafiba yanzu dai tashi min ajiki na bari mu wuce shagwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka tace "yaya Prince ayya zan bika" girgiza mata kai yayi tare da miƙa wa da ita tsaye ya nufi hanyar fita. Sai da suka fita palo ya sauke ta a tsakiyar palon ya manna mata kiss a goshi sannan ya wuce ya fice daga palon,zuba masa ido tayi har ya fice sanna ta koma ɗakin sa tafara gyara masa,bayan ta kammala ta cire kayan jikin ta tare da cire ɗan karamin nauran da ya bata ta ɗaura saman mirror ta shiga wanka. 45mins ta ɗauka kafin ta fito ɗaure da towel a kirji ta ɗauki hijabin ta ta sanya ta fice daga ɗakin ta nufi part ɗin Ammi har zata shiga part ɗin Ammi sai ta tuna ta bar na'uran da ya bata a saman mirror sa girgiza kai kawai ta wuce cikin part ɗin Ammi tana faɗin "zan dawo na ɗauka anjima" tana shiga palon Ammi ta samu yaya Khalid yaya Fahad yaya Yusuf suna zaune ga matan su zaune kusa da su suna hira har kasa ta tsugunna ta gaida su cikin girmamawa sanna ta wuce ɗaki ta shirya cikin doguwar riga pink colour ta sanya hijabi har kasa sanna ta fito palo ta zauna kusa da diyana sai hira su Zahra suke "Yaya Khalid dan Allah ka kai ni gyaran gashi pls"chewar Zahra tayi maganar a shagwaɓe Khalid ya buɗe baki zai yi magana hiyana ta rigasa da cewa "Ni ma yaya Khalid muje tare dan nima gashi na yana son gyara" murmushi Khalid yayi kafin yace "ok to ku shirya muje" kallon su amrat Zahra tayi tace "amrat lamrat ku fa zaku je ne? Har suna haɗa baki wajen cewa "aa ba zamu je ba" yar dariya Khalid yayi kafin yace "oh sister's hadda saurin haɗa baki haka to shikenan yanzu dai auta dake da sister ku shirya muje" da sauri diyana tace "nima ina son zuwa" girgiza kai Khalid yayi yana faɗin "aa jidda ki bari sai kin samu sauki sai na kai ki ko kuma Aryan ya kai ki" shiru tayi bata sake magana ba dan bata son yawan magana da su Khalid,mikewa Zahra tayi ta kama hannun hiyana tana faɗin "muje mu shirya idan munyi sallar azahar sai yaya Khalid ya kai mu,tana kai karshen maganar suka wuce ɗaki. Miƙewa Yusuf yay ya riko hannun lamrat yana faɗin "muje mu gaida Ummi" "to" kawai tace kafin ta miƙe su fice daga ɗakin miƙewa Khalid ma yayi ya fice satar kallon diyana ta kasan ido Fahad yayi kafin ya dawo da kallon sa kan amrat dake kusa da shi "amri tashi muje ko" kallon diyana tayi itama kafin tace "yaya Fahad zan zauna a nan nayi hira da Aunty diyana" tun bata gama rufe baki ba diyana tace "ni ban ce ki zauna ki dame ni ba ato kiyi tafiyar ki ban son surutu" murmushi Fahad yayi a ransa yace diyana uwar rigima ita dai idan bata son abu bata jin kunyan faɗin bata so haka kuma idan tana so abu a gaban kowa take faɗin abun da ke ranta. sunkuyar da kai kasa amrat tayi dan har ga Allah bata son bin yaya Fahad gashi diyana ta sa dole ta bishi,kumbura kumatu tayi a ranta tana faɗin "shi yaya Fahad ɗin nan sai yayi ta matse mutun baya gajiya ko kaɗan" ta shagala da tunanin sai jin sa tayi ya sureta sama ya saɓa ta a kafaɗa ya fice da ita suna fita diyana ta gyara kwanciyar ta saman kujera tana faɗin "haka kawai zaki dameni ni kam Allah ma ya sa yaya Fahad ɗin nan ya miki abun da yaya Aryan yamin kila kyayi hankali, rumtse idon tayi kamar mai barci. To masu karatu sai muleka yola muga me suke ai katawa Yola Yaya bello kamar zai yi kuka haka suka fito shi da hasana riƙe da bakkon kayan su su inna suna biye da su a baya har wajen motar da Ammi ta aiko akan a ɗauko su sukaje gaba ɗaya jama'ar kauye sun fito yimusu sallama kuka hasana take sosai dan ita gani take kamar idan taje birni ba zata dawo ba. gidan baya na motar yaya bello ya shiga hasana kuwa tana tsaye tana kuka,dafa kafaɗar ta innar bello tayi tana faɗin "ba komai In Sha Allah ki shiga ku tafi" juyowa tayi ta rungumi inna cikin shesshekar kuka tace "inna dan Allah ki sa baki a bani hajjo mu tafi da ita" kallon maman hasana dake tsaye rike da hannun hajjo innar bello tayi kafin tace "inna wuro dan Allah ki bata kanwar tan nan mana tun jiya aketa ta rokon ki amma kinki ba abun da zai faru tun da kika iya barin hasana ta tafi itama hajjo zaki iya bada ita" shiru maman hasana ta ɗanyi kafin ta saki hannun hajjo tana faɗin "to kije Allah ya tsare min ku" da murna hasana ta rungumi hajjo yarinya yar shekara 14 suna ta farinciki suka shiga mota. gaba ɗaya jama'ar kauye sai addu'a da fatan alkhari suke musu,sai da motar ta kurewa ganin su sanna su inna suka koma cikin gida. Maiduguri Koda suka isa gidan Aunty farida kwance suka sameta saman katafaren gadon ta idon ta buɗe tana kallon sama ko motsi bata yi kallo ɗaya bgs ya mata ya fahimci irin ciwon Ahmad ne kallon dadyn Junior dake zaune gefenta yayi calmly ya fara magana "Aryan zai cire mata ruwan nan da aka sa mata zamu wuce da ita kano anjima yanzu dai ina zuwa"yana kai karshen maganar ya fice da ga ɗakin miƙewa Aryan yayi ya cire mata ruwan dake jikinta suka fito palo shi da dadyn Junior. To kunji halin da Aunty farida ke ciki mu waiya kano kuma muga wani waina su hiyana ke toyawa Kano Zahra hiyan Sun gama shirin su tsab yaya Khalid da kan sa ya ja su a cikin motar sa suna tafiya suna yar hira Zahra a gaba mota hiyana a baya "yaya Khalid ayya zaka kai mu wajen lallema idan mun gama gyaran gashin?" chewar hiyana kallon ta yayi ta cikin mirror motar kafin yace "yanzu haka addu'a nake Allah ya sanya kar bgs ya nemiki har muje mu dawo nayi gangancin fita da ke ba tare da izinin sa ba sai yanzu ma nake nadamar yin hakan" "to ai yaya Prince bay...bata karisa maganar ba tayi shiru kasan cewar ta tuna tun da yaya Prince bai sanar da yaya Khalid akan tafiyar su ba to tafiyar sirri ce bai kamata ta sanar wa kowa ba amma ta sha ruwan mamaki ya akayi yaya Prince bai sanar da yaya Khalid ba ya sanar min? tayi nisa cikin tunani Khalid ya taka wata wawan birki wadda ya sanya sai da kanta ya bugu da jikin kujerar gabar motar. A zafafe ta ɗago kai dan taga me ya sanya yaya Khalid taka irin wanna birki haka,wata mota ta gani kirar siyasa baka mai bakin glass ne ta sha gabar su kan kace me jibga jibgan bakaken mutane sanye da bakin kaya sun rufe fuskar su baka iya ganin komai sai ido ne suka fito daga cikin motar Khalid na kokarin ɗaukan wayar sa babban cikin su ya buɗe kofar motar nasu ya damko Khalid ya fitar waje ba tare da ɓata lokaci ba suka tura Khalid cikin motar su sanna suka fito da hiyana da Zahra nan fa suka ruɗe sun rasa wacece ogan su yace su kawo dan Zahra da hiyana da bgs duk kamannin su ɗaya sak kamannin Ammi suka ɗauko. Fito da wani hoton ogan nasu yayi da wata murya mara daɗin ji ya dubi su Zahra ya nuna musu hoton yana faɗin "wacece wanna a cikin ku? Murya na rawa hiyana tace "ni ce" da sauri Zahra tace "ba ita bace ni ce" tsawa ya daka musu tare da fito da bindiga ya saita su yace "idan baku faɗa min wacece ba sai na harbe ku dukkan ku biyu!!" "wlh karya Aunty Zahra take ni ce ba ita bace" chewar hiyana damko wuyar hiyana yayi ya turata cikin mota suka shiga suka tada motar da gudun gaske suka bar wajen durkushewa kasa Zahra tayi ta saki kuka mai ban tausayi tana faɗin "me yasa zaki ce kece Aunty Hiyana? why ba zaki bari su tafi da ni ba tun da yaya Khalid na hannun su ni nasan yaya Prince ya fara son ki yanzu idan suka kashe ki shike nan ba zai sake son wata mace ba" tana kuka tana surutai kamar mahaukaciya. Sai da tayi kukan ta mai isar ta san nan ta miƙe ta koma cikin motar su cikin sauri ta ɗauko wayar ta tafara kiran layin Bgs sau uku tana kiran sa bai ɗaga ba kiran layin Aryan tayi shima har sau uku bai ɗaga ba juyawa tayi gabas da yamma hanyar shiru babu motsin kowa lokacin guda mugun tsoro ya dira a ranta gashi ita bata san haryan komawa gida ba dan ba fita take ba ko school kai ta ake kuma a ɗauko ta chan wani dabara ya faɗo mata akan ta kira layin Abba cikin sauri ta fara kiran layin Abba shima bai ɗaga ba ihu ta saki tare da yin wurgi da wayar gefen titi dan bakin ciki tarwatsewa kaca kaxa wayar yayi,sai bayan da ta fasa wayar ne kuma ta fara nadama yanzu dame zata nemo gida akan azo a ɗauke ta fita tayi daga cikin motar ta fara tafiya da kafa tana tafiya bata ma san in da ta nufa ba tanayi tana kuka kamar zararriya. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu to masoyan yaya Khalid masoyiyan hiyana masoyan Zahra aikin tsayuwar dare ya ganku fa amusu addu'a gashi zaku nan gidan Abba basanan suna Maiduguri akoi chakwakiya fa hmmmm [7/23, 1:44 PM] Maman Aslam: 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 35 Sosai take kuka har voice nata ya dai na fita sosai ta fara ganin dishi dishi takalman kafar ta ta cire ta riƙe a hannu ta cigaba da tafiya har ta ɗan yi nisa da motar su,kaɗan kaɗan ta jiyo ringin watar yaya Khalid da ya bari cikin motar su tana kokarin juyawa ta koma wajen motar wata katuwar jib baka mai glass baki tayi parking a gaban ta tsayuwa tayi tana kallon motar bata ankara na sai ganin jabir tayi a gaban ta juyawa tayi tana kokarin komawa wajen motar su dan tayi picking call ɗin da ake kiran yaya Khalid. Wasu jibga jibgan fararen mutane kiran turawa ne suka sha gaban ta kallon su take ɗaya bayan ɗaya Waya jabir ya ciro daga aljihun sa ya danna kiran tare da manna wayar a kunnen sa Jim kaɗan akayi picking call ɗin "hello dady" daga ɗayan ɓangaren dady yace "hello jabir burinka ya cika ko ka kama yarinyar da kake son ne?" dogon tsaki yaja cikin faɗa yace "dady ni fa ban gan taba sister ta kawai na gani wato dady daman da ka kirani kace min ga yarinyar ta fito wato rai na min hankali kayi ko? To wlh bakayi hakan aban zaba zaka biya" cikin muryan rarrashi dady yace "calm down my son kasan dai ba yadda za'ayi na baka wrong information ko? Kamar yadda na faɗa maka haka yarana suka faɗa min kasan shekara nawa sukayi suna min aiki wajen tsare hanyar fita gidan Abubakar saraki dan suga mai shiga da mai fita? kasan tsawon lokacin da na ɗauka ina aiki da su kuwa? basa bani information akan abu har sai sun tabbatar dan haka ka tambayi ita yarinyar da kace ita kaɗai ne awajen kaji ko kuma ka ɗauko ta ka taho da ita sai ka kirasu awaya..... jabir bai bar dadyn sa ya kai karshen maganar ba cikin tsiwa yace "dady ni zaka koyawa yadda zanyi aiki nane? ba ruwan ka da yadda zanyi tun da kai ka gaza ni zanyi kaya na" yana gama faɗin hakan ya katse kiran tare da tura wayar aljihun sa ya dubi yan daban nasa "kai ku kama min ita ku sata a mota mu wuce da ita" jin haka ya sanya Zahra ta fasa ihu tana kokarin gudu dan tasan halin jabir,damko ta yan koran nasa sukayi suka turata cikin mota suka shiga suka bar wajen da gudun gaske. Katafare parking space dake gidan Abba motar su yaya bello tayi parking buɗe kofar motar yayi ya fito hasana ta biyo bayan sa riƙe da hanmun hajjo Tsayuwa sukayi suna kallon gidan ba karami tsorata hasana tayi da ganin gidan su Ammi ba kankame yaya bello tayi suna bin gidan da kallo shi dai yaya bello bai ruɗe sosai ba kasan cewar yana shiga birni. sun shagala da kallon gidan Haidar ya katse da cewa "muje ko?" dawo da kallon su kan haidar sukayi cikin sauri hasana tace "laaa kaga mai kama da baban su diyana" kallon Haidar da kyau yaya bello yayi aiko zancen hasana gaskiya ne Haidar kamannin sa ɗaya da baban su hiyana Allah bai iko jini ɗaya ya wuci wasa ganin kamar basu da niyar tafiyane ya sanya Haidar yayi gaba yana faɗin "idan kun gama kalle kalle naku zaku iya shigowa" cikin sauri suka bi bayan sa kai tsaye part ɗin Ammi suka wuce zaune saman sofa mai zaman kanta 2 suka isko Ammi tasha kwalliya da dankareriyar kace pink color wuyar ta da hannun ta cike yake da gwala gwalai ta sanya alkyabban ta baki a saman kayan nata sai kyalli take tana ɗaukan ido kallon ɗaya zaka mata ka gane tana cikin kwanciyar hankali. A kasa saman lallausan karpet ɗin palon su yaya bello suka zauna hasana sai kallon palon take cikin girmamawa yaya bello yace "inawuni Ammi?" "Bello ku tashi ku zauna saman kujera mana" ba musu suka tashi suka zauna Suna zama hasana ta miƙe zubur tana faɗin "lumewa nakeyi ba zan zauna ba zan nitse kasa,shi kan sa yaya Bello daurewa yake ya kame jikin sa waje guda ji yake kamar shima ya miƙe amma kasancewar yaga Ammi a zaune bata nitse bane ya sanya ya daure ya cigaba da zama bai tashi ba Murmushin Ammi tayi kafin tace "to hasana zauna a saman karfe ɗin ba damuwa" zama tayi suka gaisa da kyau ba karamin daɗi sukaji ba sai kallon Ammi hasana da hajjo ke yi waya Ammi ta ɗauko ta fara kiran layin Zahra amma sai taji wayar a kashe mammaki ne ya kama tayaya zaa ce wayar auta a kashe abun da bai taɓa faruwa ba ganin tunani bashi da wata mafita ne sai ta kira layin Khalid shi kuma ta kira bai ɗauka ba sau biyu tana kiran sa shiru shiru hasbunallahu waniimal wakin take mai mai tawa a ran ta dan tun safe takejin faɗuwar gaba yanzu data kira layin su Zahra sai ji tayi faɗuwar gaban ya karu ko sunan Zahra ta tuna a ran ta sai taji kirjin ta na dukan uku uku Yaya Bello ya lura da halin da Ammi ta shiga lokaci guda ganin hakan ya sanya ya tattara nitsuwar sa cikin girmamawa ya fara magana "Ammi lfy naga yanayin ki ya sauya?" Ammi ta san wanene yaya bello dan haka bata ɓoye masa komai ba ta sanar da shi faɗuwar gaban da take ji tun safe sanna idan ta tuna sunan Zahra ko hiyana sai taji faɗuwar gaban ya tsanan ta . "to Ammi ina Zahra da hiyana nan suke?" Chewar yaya "ina ganin kamar suna wajen mazajen su ni ban sani ba nan na tafi na barsu suna hira amma kafin na tafi ita hiyana mijin ta ya kirata kaga kenan suna tare kiran su nake akan suzo ku gaisa kafin a kai ku gidan ku amma bari na kira shi ɗin" tana kai karshen maganar ta shiga kiran layin bgs,sau biyu shi ma tana kiran layin sa bai ɗaga ba wani tunani ne ya faɗo mata "anya wayan nan ba suna tare da matan su ba sai kiran layin su ake sun ki ɗagawa to bari na kyale su na kira Yusuf su lamrat suzo su gaisa" da sauri ta kira layin Yusuf kira ɗaya Yusuf ya ɗaga yana faɗin "hello Ammi" "Yusuf ka turomin su lamrat suzo su gaisa da yayan su" "to Ammi gasu nan zuwa" katse kiran tayi ta ajiye wayar suka fara hiran kauye da yaya bello Da sallama Ahmad ya shigo palon Ammi,kusa da ita yaje ya zauna yana yamutse fuska "Baban hiyana ya akayi naga sai yamutse fuska kake ne?" guntun tsaki yaja kafin yace "Ammi ni wlh na gaji da zama ni kaɗai kawai ki samo min mata ni ma,kila zan rage raɗaɗin rasuwar Aikam bani da wani Aiki fa sai tunanin sa" murmushi Ammi tayi kafin ta fara magana "aa baban hiyana garadai ka samo matar ka da kan ka kamar zai fi" "Ammi nifa ban san ina zan samo mata ba kai nifa ba zai iya tinkarar yarinya ince ina son taba gaskiya kawai dai ni ai mini irin Auren su bgs domin inaga.....bai kai karshen maganar sa ba idon sa ya sauka kan hajjo dake zaune kusa da hasana ta takure waje guda "wow Ammi da alama yanzu kam zan iya cewa mace ina son ta fa" ita dai Ammi tayi shiru tana kallon ikon Allah "ke zo" yayi maganar yana yiwa hajjo alama da hannun sa,kankame hasana tayi tana ɓoye fuskar ta murmushi Ammi tayi ba karamin daɗin hakan taji ba "baban hiyana ka rabu da ita ba zata zo yanzu ba sai an kwana biyu ta saba da mutane yanzu dai bari su lamrat suzo su gaisa sai ka kai su gidan su akoi yan aiki da duk wani abun bukata a gidan" "Ammi gaskiya ni bazan ɓoye miki ba ina son wanna yarinyar tamin" dawo da kallon sa yayi kan yaya Bello ya cigaba da cewa "kai ne yayan ta ko? to ina son kanwar ka amma zan iya hakuri sai gaba zaa samin ita a school ina fatan baa mata miji a garin ku bako? girgiza kai yaya Bello yayi kafin yace "baa mata miji ba" "good haka nake son ji yanzu dai muje na kai ku gidan ku gobe zanzo in sata makaranta da kai na" dogon salati Ammi tayi kafin tace "sannu baban hiyana wato ko kunya ta baka ji bako kai da nake gani mai kunya ɗazun da safe yan uwanka sukazo nan suka karemin rashin kunya iya rashin kunya wai dan tsiya hirar nasuma a nan zasu min kamar basu da ɗaki daga mai miƙewa yace asame sa a ɗaki sai mai matsowa yana wa matar sa raɗa daga gefe kuwa ga saura a zazzaune suna ta harkan su,ni ina gama sun mance da ni awajen wato kai ma yanzu zaka ɗaura daga in da suka tsaya ko?" murmushin yayi ya sunkuyar da kai kasa tana ɗan shafa gashin kan sa dai dai lokacin su amrat suka shigo Kusa da Ammi sukaje suka zauna "laaa yaya Bello kai ne?" Cewar amrat da sauri lamrat ta juyo cikin girmamawa suka gaida yaya Bello da fara'a ya amsa sanna suka gaida hasana Miƙewa yaya Ahmad yayi yana faɗin "muje na kai ku gidan naku wai Ammi inane ma gidan nasu?" "A lallai baban hiyana daman baka san gidan nasu bane kake wanna sauri sutashi ku tafi sannu ka da kokari" murmushi yayi yana faɗin "Ammi na ai farincikin na samu mata ne ya sanya hakan dukka" "eh lallai lokacin da zan hana ku shigowa part ɗi na yayi eyeee" gaba yayi yana faɗin "dan Allah Ammi inane gidan?" "gidan da Abban ku ya saiwa baban hiyana nan ne" "ok to mujen ku ko? Yana kai karshen maganar ya fice su yaya bello suka bi bayan sa. Suna fita Abba ya shigo palon Ammi a ɗan ruɗe yace "Aisha na bar wayata a ɗaki tun safe yanzu nazo na samu miss har uku na auta nakira layin nata baya shiga na kira na mijin ta bai ɗaga ba ina take? miƙewa Ammi tayi cikin nitsuwa tace "ina ganin yaran nan suna tare da mazajen su ne fa domin nayi ta kuran layin shi shima bai ɗauka ba" "aa Aisha akoi abun da yake ba dai dai ba auta bata taɓa kashe wayar taɓa ina Yusuf yake? Lokacin guda tashin hankali ya bayyana a kan face ɗin Ammi cikin tsoro tace "to ka kira Aryan ko Yusuf kaji ina su baban suke" juyawa Abba yayi gaba ɗayan sa a kiɗime ya nufi hanyar fita yana faɗin "bari na nemo Yusuf muji kafin nayi magana da Safras" yana kai karshen maganar ya fice daga palon, Komawa Ammi tayi ta zauna tana mamakin ina su Khalid suka je "Ammi ina Aunty Zahra ɗin?" chewar lamrat dawo da kallon ta Ammi tayi kan lamrat ɗin ta zuba mata ido sosai kafin tace "lamrat wanna watan kinyi period kuwa?" cikin kunya ta girgiza wa Ammi kai tana faɗin "aa Ammi" cool murmushi Ammi ta saki kafin tace "ku tashi kuje ɗaki kuyi hira da Aisha dan ta saba da ku" "to" sukace kafin su tashi a tare su shige ɗakin su,miƙewa itama Ammi tayi ta wuce nata ɗakin cike da zulumin ina Zahra da Khalid. Maiduguri Sai 3pm bgs ya dawo gidan Aunty farida zaune a palo ya isko Aryan da dadyn Junior ba tare da ya zauna ba yace "Aryan ya kamata muje ko?" Miƙewa Aryan yayi tare da fito da wayar sa daga aljihun sa dan ya kira Shahram a sukwane yace "what auta 3 miss call lfy kuwa?" cikin zafin nama ya fara kiran layin nata a kashe ɗago ido yayi ya kalli bgs dake tsaye ya tsare sa da ido yana jiran yaji menene Ganin kamar Aryan bai da niyar magana ya sanya shi saurin ciro wayar sa a aljihu waro manya manyan idon sa waje sosai yayi lokacin da yayi karo da miss call ɗin Zahra har uku na Ammi biyu da sauri ya fara kiran layin Zahra amma a kashe layin Khalid ya kira wayar tana ta ringing baa ɗaga ba ɗago ido yayi ya kalli Aryan yayin da shima Aryan ɗin shi yake kallon lokaci guda suka ja dogon numfashi A tare suka fara kokarin kiran Ammi dan suna da tabbacin ba lfy ba auta ta musu miss call har 3 kai ina ba lfy Call ɗin Aryan ne ya fara shiga wayar Ammi tana kwance saman gadon ta cikin sauri tayi picking tana faɗin "hello Aryan" jin voice ɗin Ammi lfylou ya sanya ya sauƙe nauyayyar ajiyar zuciya yana faɗin "Ammi ya gida? Kowa lfy ko?" ciro wayar tayi daga kunnen ta dan ta tabbatar Aryan ɗin ne da gaske ya yake tambayar ta ya gida bayan a gidan suke jin haka ya sa tace "Aryan meke faruwa?" da ya fahimci ba komai sai ya nemi ya waske dan kar hankalin Ammi ya tashi da kyar ya samu suka rabu da Ammi tana cikin kwanciyar hankali dawo da kallon sa yayi kan bgs dake tsaye,waro ido waje sosai Aryan yayi yana kallon sauya wan da bgs yayi lokaci guda idon sa sun kaɗa sunyi jaa sosai jijiyoyin kansa duk sun tashi sai huci yake ya kafe idon sa a kan wayar sa da alama wani abun yake kallo tun da ya ga bgs a wanna hali yasan ba lfy ba Ba tare da yayi magana ba ya wuce bedroom na Aunty farida jim ka ɗan ya fito ɗauke da ita a kafaɗar sa suka nufi waje,cikin zafin nama da taku irin na jaruman maza Bgs ya fice daga palon daga gidan Aunty farida kai tsaye Airport suka nufa Aryan na son tambayar bgs meke faru amma ya hakura dan ya san bgs ba zai faɗa masa komai a gaban Aunty farida ba kasan cewar bata da lfy A ɓangaren jabir kuwa kafaren guest house na dadyn sa suka wuce da Zahra Suna isa ya sanya aka fito da ita yaran baban nashi suka kewaye gidan da bindigu matsowa kusa da ita jabir yayi ya fara magana "Ke ina hiyana na?" Zahra da muryan ta baya fita sosai saboda kukan da ta sha tace "wasu sun ɗauke ta" mari mai lfy jabir ya sakar mata a kumatu kafin yace "ni ba dake nake gaba ba hiyana da yayan ku nake nema dan haka yanzu ki bani number ɗaya daga cikin yan gidan ku domin na kirasu su kawomin hiyana su anshe ki" cikin sauri Zahra ta fara karanto masa layin bgs yana sanyawa awayar sa Sau biyu yana kiran layin Bgs amma bai ɗaga ba kasan cewar bgs baya ɗaukan new number Mari mai karfi ya sake sakar wa Zahra cikin faɗa yace "ni zaki rai na wa wayo? ki bani number da ba zaa ɗaga ba maza ki bani number da kika san ina kira zaa ɗaga" already Zahra ta sha kuka har ta gaji yanzu gaba ɗaya kukan ma ya dai na fita zuciyar ta ta bushe bata jin komai wani tunani ne ya faɗo mata "jabir wawane bai yi karatu ba ba abun da ya iya a school sai shirme dan haka bari nayi amfani da wawancin nashi na kafa masa tarko ta yadda yaya prince zai cin masa cikin sauki" katse mata tunanin da take yayi ta hanyar kara mata mari yana faɗin "ba dake nake magana bane?" Cikin dakiyar zuciya tace "number da na bakan nan shi ka ɗai ne number wan da na riƙe a kai na sai dai ka masa massage dan nasan baya kusa da wayar ne idan ka masa massage idan yazo zai gani" "good idea" ya faɗa kafin ya fara typing massage kamar haka "na ɗauki Zahra tana hannu na akawomin hiyana azo a anshe ta" yana gaba typing ya turawa bgs Nauyayyar ajiyar zuciya Zahra ta sauke lokacin da taga ya turawa bgs sakon addu'ar allah jikan sa take masa a ranta dan tana da tabbacin ko ina yaya Prince yake nan da 30mins zai bayyana a nan. Umarni zabir ya bawa yaran baban sa akan su ɗaure masa Zahra a jikin itacen mango dake cikin gidan a take suka ɗaure ta itakam ko a jikin ta dan burinta ya gama cika jabir tashi tazo karshe matikar yaya Prince yaga massage ɗin nan shikenan kuma Jirgin su na sauka a Airport basu wani ɓata lokaci ba suka fito Aryan ɗauke da Aunty farida a kafaɗar sa dadyn Junior na bayan su "Aryan ku wuce gida ina zuwa sanna idan su Ammi suka tambaye ka ina auta Khalid da sister kace muna tare"cewar bgs yana kai karshen maganar ya nufi wajen motocin su ansan key ɗin motar dake hannun Abdol yayi ya shige motar da kan sa yaja da gudun gaske ya bar airport ɗin. Mamakin abun da ke faruwa Aryan yake har suka shige cikin motocin su suka bar Airport ɗin. Gudu suke da motar su kamar zasu tashi sama cikin kankanin lokaci suka fita garin kano,sunyi tafiya mai nisa tsakanin su da garin kano kafin su kutsa cikin daji da motar, nan ma tafiya mai nisan gaske sukayi kamar wayan da zasu bar dunuyar kafin su iso wani ka ta faren gida ta cikin gate ɗin gidan suka kutsa motor su bayan suyi parking ne suka firfito tare da fito da Khalid da hiyana da gaba ki ɗaya sun jiggata barinma hiyana waya ogan su ya fitar daga aljihun sa ya danna kira jim kaɗan ya manna wayar a kunnen sa yana faɗin "Oga yau fa mun fara aiki a cikin hotuna huɗu da ka baku munyi nasarar kama mutun biyu saura biyu suma mun sa musu ido muna ganin motsawar su daga gidan zamu kama su" daga ɗayan ɓangaren ogan yace "good yanzu abun da nake so da ku ita macen nan ina ganin kamar tana da mahimmanci sosai tun da har bgs da kan sa ya ɗauko ta a saman kafaɗan sa to ku kula da ita sosai shi kuma na mijin daman mun san already yana ɗaya daga cikin mutane shida da bgs ke matikar kauna dan haka ku masa azaban da sai ya gwammaci mutuwa kafin na shigo kasar macen ku barta sai na karisa bincike na tabbatar wacece ita yanzu abu ma na farko da na manta ban faɗa muku ba shine ku charje su ku raba su da duk wani abun dake tare da su dan nasan wanene bgs ku zauna cikin shiri dan zaizo tabbas zaizo ina son idan yazo ku haɗa su ku musu kisan mummuke ammafa ku kula kuma ina kara jaddada muku akan ku chire duk wani abun da kuka gani a tattare da su bgs ba na wasa bane" yana kai karshen maganar ya karse kiran juyowa ogan nasu yayi ya kalli su Khalid kafin yace "ku ɗaure mace shi kuma namijin ku kai she ɗakin horo amma kafin nan ku bincike su ku cire komai dake tattare da su ku kona" cikin dakiyar zuciya Khalid yace "dan Allah oga kayi hakuri kubar sister ta tafi ni ku riƙe ni ko kashe ni zakuyi ku kashe ni amma ita dan Allah ku kyale ta" wani mugun dariya ogan yayi mara daɗin ji sai da yayi dariyar sa mai isar sa sanan yace "daman muna tantama akan macen shin tana da mahimmanci a wajen kune ko bata da shi yanzu ka tabbatar mana tana da matikar mahimmanci mungode da ka bamu amsa ba sai mun sha wahala ba kai ku ɗauki mace ku sanya ta a ɗakin duhu shi kuma ku kai min shi ɗakin horo bari na ɗan wasa jini a kan sa kaɗan ita kuma macen zuwa dare damuyi ferfesun ta yau akoi sharholiya Ko alamar tsoro babu a furkar hiyana cikin dakiyar zuciya tace "dan Allah ina son inyi sallar azahar kafin ku kai ni in da zaku kai ni" cikin fushi ogan nasu ya juyo zai zabga mata mari Khalid yayi saurin shiga tsakanin su yana faɗin "dan Allah oga kayi hakuri bata da lfy ne amma In Sha Allah ba zata sake magana ba" tsaki ogan nasu yaja cikin tsawa yace "ku sani nan ba gidan wasa kuka zo ba duk wan da ya sake kawomin shirme sai na fasa kan sa da bindiga yasin" hararar sa hiyana tayi ta kasan ido a cikin zuciyar ta tama faɗin "karamin mara kunya ne kai tun da ba zaka iya tinkarar yaya Prince da kan shi ba sai ka sato wayan da yake kauna dan ku cutar da shi ai cikakken namiji gaba da gaba yake tinkarar yaki ba ta baya ba" tayi nisa cikin tunani taji wani kato yana kokarin cire mata hijabin jikin ta da niyar su chajesu a zuciye ta rufe ido ta zabga masa wani wawan mari cikin fushi tace "duk wan da ya sake yun kurin taɓa jikina a gidan nan wlh sai dai mu mutu tare mutuncina yafimin rayuwata jikina dan mijina kawai akayi shi ni jinin fulanin daji ne tsoro baya cikin jinin mu ni kuma kanwace ga babban soja da babu irin sa jarumin namiji ɗaya tamkar da million wadda shi kaɗai yake tarwatsa rungunar yan ta'adda komai girman ta ina son kusani tafasasshen jinin dake gudu a jikin bgs shine nima a jikina karkarinta dai kuce zaku kashe ni to idan kun kasheni ku kuma ku tabbata a duniya karku mutu" waro ido Khalid yayi yana kallon ta dama sister tana magana haka lallai mace mai mutun macece ban taɓa jin sister tana magana haka ba amma yau da zaa taɓa mutuncin ta dubi yadda take magana ko tsoro babu wato da a taɓa mutuncin ta gwara ta mutu In Sha Allah babu abun da zai sameki sister da izinin Allah tun da kekaye yun kurin kare mutuncin ki Allah ba zai taɓa bari aci mutuncin naki ba Khalid yayi nisa cikin tunani bai ankara ba sai gani yayi wannan mutumin da hiyana ta mara ya ɗauke ta da wani gigitatchiyar mari tare da kwashe kafafunta ta zube kasa ta buga kanta a kasa,gadan gadan mutumin yayi kanta da niyar dukan ta da sauri Khalid ya sha gaban sa yana kokarin bashi hakuri da karfi mutumin ya ɗaga gindin bindiga ya bugawa Khalid a kai kan kace me jini ya fara zuba kamar famfo zubewa kasa Khalid yayi baya ko motsi cikin tsawa mutumin yace "mutunci ko to yau zakiga mutunci kai ku samin ita a ɗaki yau sai kin gane shayi ruwane!!" To masu karatu nima na tafi inje inyi nawa sharholiyar domin wanna lamari yafi karfina sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu more love lodi lodi 🥰 [7/23, 1:44 PM] Maman Aslam: 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 36 ....suna kokarin kamata ogan su ya daka masu tsawa "kai kuma da hankali kuwa!!? Kunsan me kuke shirin aikatawa kuwa!? kuwuce ku bani waje hai" wadda hiyana ta marane yace "haba oga baka ganin yarinyar nan marina tayi ne? ɗaure fuska ogan nasu yayi kafin yace "bana son shirme adam idan ka taɓa yarinyar nan kana tunanin oga zai barmu da rai ne?ae, ko me ta maka hakuri zakayi sai oga ya bada umarnin hukuncin da zaa mata sanna kai ma ka ɗauki naka fansan yanzu gashi ka sumar da wanna bayan oga yace mu bashi horo mai kyau amma karmu kashe shi to yanzu dai ba halin mu horar da shi sai dai ma mu bashi kulawa ta yadda zamu tsayar da jinin nan idan ba haka ba zai iya mutuwa dan jinin sosai ne ke zuba daga jikin sa ku ɗauke sa ku kai sa treatment room Auwal ya duba shi a samu a tsai da jinin nan kafin mu fara bashi horo ita kuma yarinyar ku kai ta ɗakin kunama ku ajiye ta" yana kai karshen maganar ya wuce ya bar wajen. guntun tsaki hiyana taja a ranta tana faɗin "ba ɗakin kuna ma ba ko ɗakin aljanu zaku kai ni ta Allah ba taku ba ato duk wan da ya rike Allah shi kaɗai baya taɓa taɓewa a duniya na rigaku nace Allah wlh ba wanda ya isa yamin abun da Allah bai min ba ba kuma wanda ya isa ya hana abun da Allah ya min makarya tan banza matsoratan wofi" tayi nisa cikin zancen zucin ta sai ganin wasu jibga jibgan maza tayi suna kokarin ɗaga ta rintse ido tayi ta daka musu tsawa "karki kuskura ku taɓani!! juyowa ogan nasu dake tafiya yayi yana kallon su yana mamakin dakiya irin na hiyana gashi basu isa su mata wani abu ba tare da ogan su ya basu izinin yin hakan ba dawo yayi wajen cikin umarni ya fara magana "adam ku kira matan nan masu mana girki su chaje yarinyar tun da bata son maza su taɓa ta shi ma na mijin kuyi saurin charje shi" sai lokacin hiyana ta tuna da nauran da yaya Prince ya bata wadda ta barosa saman mirror ɗakin sa ji tayi kamar zatayi kuka yanzu ta ina yaya Prince zai nemo su amma ba komai Allah nanan domin Allah ba azzalumin bawan sa bane sai dai bawa ya zalunci kan sa. Haka ko akayi wasu mata ne sukazo suka charje hiyana tsab daga sama har kasa basu samu komai a jikin ta ba Haka suka ja ta zuwa ɗakin kunama suka kulleta Shima Khalid charje sa sukayi tsab sunyi nasanar jiro na'urori guda biyu a jikin sa cikin sauri ɗaya daga cikin su ya shiga cikin mota ya fice da nauran daga gidan Adam da kan sa ya ɗauki Khalid zuwa ɗakin da suke duba kansu idan basu da lfy Hiyana kuwa suna shigar da ita ɗakin wasu jigba jihab kunamu ta fara cin karo da su ko ajikin ta juyawa tayi a ɗakin ta nemi Wajen kasa mai ɗan tsarki taje tayi taimama,duk da bata san inane gabas awajen ba haka ta tada sallah tana sallah tana jin kunamun suna hawa kafar ta amma bata damu ba bama tayi ko da motsi ba dan tasan ba abun da zasu iya mata ai ba aban za suke zaune a dajin su ba su da suke rayuwa da kaciji da kunama kullun. Bayan ta idar da sallah ne ta zauna tafara jero wa Allah kirari da addu'a akan Allah ya kare su ya kare mata mijin ta daga sharrin duk wani abun halitta Tana cikin addu'a ne wata kunama ta hauro saman kumatun ta tana jin sa sai yawo yake mata a kumatun ta Sai bayan da ta kammala addu'ar ne ta sanya hannu ta kusa da kunamar tace "bawan Allah kayiwa Allah ka sauka jiki na idan ma wani laifi na maka kayi hakuri" bin hannun ta kunamar yayi ya gangaro har wajen tafin hannun ta a hankali ta sauko da hannun nata kasa kunamar ya sauka,ba karamin mamaki ta shaba ita dai a iya sanin ta tasan kunama na harbi to ya akayi bai har beta ba? Tunawa da maganar bappa tayi lokacin da yake faɗa musu ba kowani dabba bane yake cizo da gangan wani yana cizone dan ya kare kan sa wani kuma yana ciwo ne idan akan matsa masa amma ko wani irin dabbane idan dai ba sheɗani ba annabi yace idan ka haɗashi da Allah ka masa magana ba zai cutar da kai ba sai dai in sheɗanin aljani, lokacin guda taji tsoron Allah ya kara ninkuwa a ranta lallai duk wanda baya jin tsoron Allah ya taɓe ya shiga uku ya lalace ko kwayar idon ɗan Adam ka gani ya isa ya saka ka kara sanin girman Allah ya Allah duk halin da zamu shiga Allah ka tausaya mana ka barmu da imanin mu. Sai tunani take ta tunano wanna ta tunano wacan har barci wahala ya fara ɗaukan ta gyara wa tayi ta kwanta a wajen ba jimawa barci yayi awon gaba da ita A ɓangaren Zahra kuwa gaba ɗaya ta gaji da ɗaurin da jabir ya sa akamata da kyar da kyar take numfashi ga yinwa da kishin ruwa sun addabe ta gashi rana ya iso wajen da take sai zufa take haɗawa Da dai taga su jabir basu da niyar kulata ko zata mutu su suna zaune a inuwa suna buga whot idan sun gaji su koma lido da alama ma sun manta da ita awajen Rai a ɓace ta ɗaga murya tace "jabir kazo ka bani ruwa na sha kishi nake ji" ba musu ya mike ya tare da ɗaukan roban ruwan dake kusa da shi yazo gaban ta kamar abun kirki ya buɗe bakin robar ruwan kamar zai bata a baki sai kuma ya watsa mata a face nata tare da shekewa da dariyar mugun ta girgiza fiskar ta tayi tana mai nadamar tambayar sa ruwan da tayi hannu ya ɗaura saman wuyar ta ya gangaro da shi a hankali,yana faɗin "ashe kema Zahra ba baya ba wajen kyau shine na kafe sai hiyana ai da tun ɗazun ni da yarana mun ɗan huta da ke ka ɗan ai" yana magana yana gangaro da hannun sa saman kirjin ta. Kamar daga sama yaji tas an harɓi hannun nasa da gun,ihun azaba ya saki ita kuwa Zahra ihun murna ta saki dan ko ba a faɗa mata ba tasan yaya Prince ne ya iso, a guje yaran dadyn jabir suka miƙe suna kokarin ɗaukan gun nasu Kafin su kai ga ɗaukan gun ɗin bgs ya harɓi mutun uku daga ciki cikin zafin nama ya shigo wajen kafin suyi wani yunkuri ya harbe su dukkan su ba wanda ya harba a in da zasu mutu dan yana bukatar su a raye, wucewa Yusuf dake bayan sa yayi ya kwance Zahra sanna ya ɗaure jabir da igiyar da ya kwance Zahra Da gudu Zahra ta tafi ta faɗa masan faffaɗar kirjin bgs tana kuka tana faɗin "yaya Prince wasu ne suka tafi da Aunty hiyana da yaya Khalid" yasar da gun ɗin hannun sa yayi ya rungumeta ta kyau tare da shafa bayan ta da kyar ya iya buɗe bakin sa cikin matsanancin bacin rai kasa kasa yace "zaki iya gane fuskar ɗaya daga cikin su? girgiza masa kai tayi kafin tace "aa" ɗaukan ta yayi chak tare da yiwa Yusuf umarni akan su kwashe mutanen nan su kai su headquarter zai wai waye su,yana kai karshen maganar ya fice ɗauke da Zahra a kafaɗar sa Suna shiga cikin mota ya ɗauki wayar sa ya fara kiran layin Aryan bugu ɗaya Aryan ya ɗaga yana faɗin "hello" "Aryan ka sanar da security kar wanda ya sake fita ko shiga gida ba tare da izini na ba" yana gama faɗin hakan ya katse kiran ya tada motar da kan sa da gudu suka bar wajen "Me ya haɗaki da yaron nan da ya kamaki? Sanna me ya rabaku da su Khalid bayan Yusuf yace min tare kuka fita!? Kallon in da yake tayi kamar zatayi kuka ta fara magana "muna tafiya ne wasu suka tare mu suka ɗauki hiyana da yaya Khalid suka barni ni kaɗai shine ina tafiya shikuma jabir yazo ya kamani" "Wanene shi jabir ɗin? Ai na kika sanshi? dan haka kawai dai bazai kama ki ba" "a makarantar mu na san shi shine wan da ka taɓa mari lakacin da yazo zai mari hiyana ka riƙe hannun sa ka buge sa har ya suma" a sukwane bgs ya taka birki motar har sai da kai zahra ya bugu da marfin motar "what are you saying!?" zaro ido waje Zahra tayi ta sake mai mai ta masa maganar da tayi da sauri ya fito da wayar sa ya fara kiran layin Yusuf Bugu ɗaya Yusuf ya ɗauka "kai Yusuf kuyi sauri ku bar wajen wannan yaron wanna mutumin da muke nema ne ina da tabbacin uban sa zaizo kuyi saurin barin wajen" daga ɗayan ɓangaren Yusuf yace "to ko dai mu watsa sojojin awajen idan yazo sai mu kamashi" "no Yusuf ai ba zan taɓa zuwa wajen ba abun da ya sa nace maka zaizo,zaizo wajen mu neman ɗan sa dai amma ba zaizo wacan gidan ba matikar yasan munje gidan kuyi sauri kubar wajen ne dan kunga ba ku fito da kayan yaki sosai ba zai iya aiko muku da mutanen sa,yanzun nan ku kawomin yaron nasa gida zanyi magana da shi thank God da ban kashe shi ba wlh saura kaɗan daman na harbe sa a kirji,sai kuma na fasa kuyi sauri kwashe su" "okey"Yusuf yace tare da katse kiran. Ta da motar yayi da gudu suka bar wajen cikin kankanin lokaci suka isa gida, kai tsaye part nashi ya nufa da Zahra suna tafiya yana faɗin "karki kuskura ki fito daga Part na dan kina fitowa hankalin su Ammi zai tashi zasu gane me ake ciki dan haka kiyi zaman ki har sai na dawo da su Khalid" "to" kawai tace Suna shiga part ɗin ya nuna mata ɗakin hiyana shi kuma ya wuce wajen binciken sa ya fara tikan aiki Da sallama Aryan ya shigo ɗakin kallon ɗaya yayiwa bgs ya fahimci yana cikin matsanancin tashin hankali mara misaltuwa kusa da shi Aryan yazo ya tsaya Ba karamin tashin hankali ya shiga ba lokacin da idon sa ya sauka kan desktop dake gaban bgs a sukwane yayi baya yana faɗin "what!? Me ido na yake gani haka Khalid sister to tayaya suka fita gidan nan ba tare da sojoji ba? Inannalillahi wa inna ilaihir rajiun hasbunallahu waniimal wakil" sai lokacin bgs ya juyo kallon Aryan yayi da kyau kafin yace "Aryan komai ya kwaɓe na bibiyi na'uran jikin Khalid ya nuna min disconnected amma yana nunamin a hanyar abuja aka kashe na'uran ita kuma sister na yi kokarin tracking nata sai ya nunamin location na ɗaki na da alama ba ta tafi da shi ba kenan" durkushewa Aryan yayi awajen ya dafe sai tin zuciyar sa yana faɗin "innalillahi mu muka aikata laifi amma wayan da zasu karɓi hukunci daban wai yanzu ma ta ina zamu fara neman su?" Jin magana Aryan ya sanya bgs yace "muje Aryan" yana kai karshen maganar ya fice da sauri da sauri Aryan ya miƙe ya rufa masa baya Kai tsaye wajen da aka kama su hiyana sukaje Aryan yana kokarin rufe kofar motar nasu a sukwane bgs yace "no karka taɓa komai domin ina da tabbacin wayan da suka kama su su suka buɗe kofar motar nan nasu" fasa rufe kofar motar Aryan yayi suka fara kewaye awajen suna dubawa "Amma bgs me ya sanya baka duba nauran cikin jikin Khalid ba!?" Aryan ya jefo masa mubaya ba tare da ya kalli sa ba yace "No na duba kasan shi da network yake aiki to in da suka kai su babu network na waya sai dai na salulan mai aiki da tauraro ɗan adam hakan ya tabbatar min cikin manyan makiya nane ba karamin mutun bane ya kama su Khalid, ya katse duk wata hanya da zanɓi in same su ni abun da ya fi ɗaure min kai ma ya akayi suka san sister? Wannan ne dalilin da ya sanya bana son wata mace ta raɓeni, yanzu gashi bata san komai ba laifi na ya shafe ta" "amma bgs ya akayi suka san cewa kana da alaka da sister? dan haka kawai ba zasu kamata ba,Sannan ya akayi aka san su sister sun fita daga gida har aka kama su?" sai lokacin bgs ya juyo da kallon sa kan Aryan ɗin shiru sukayi kowannen su ya sanya ƙwaƙwalwar sa a tunani suna kokarin tuna waya makama a fili bgs yace "ranar da nayi fitar sirri da sister a Uk an bi bayan mu ranar da na bar sister a shopping bayan Khalid yazo ya ɗauke ta an bibiye su ni kai na ranar da na fita ni kaɗai an bibiye ni ranar da Fahad ya fita shi da matar sa an bibiye su tabbas akoi abun da ya saɓa" matsowa Aryan yayi yana faɗin "amma bgs koma waye wanna makiyin namu mutun ne mai haɗari kuma yana kusa da mu amma wanna wanene gaskiya bgs awan nan karon munyi sakaci sosai" "no Aryan ba sakaci mukayi ba shigowar su sister rayuwar mu ne ya sanya muka sauya tun lokacin da ka fara son yarinyar nan gaba ɗaya ka sauya ba abun da kake sai shirme Yusuf ya dai na aikin sa sai shirme kuke min ni ka ɗai kuka bari da aikin abubuwa sun min yawa, na kula da gida ga uk ga Aunty farida Aunty mardiya ta ko ina ni kaɗai ne kuma 2 days da na biyewa sister shi ya sanya har aka samu damar shirya min wani abun wanna dalili ya sanya nace mata raunine koya kayi sai sun kawar maka da hankali kan wani abun" ya kai karshen maganar tare da jan tsaki "amma bgs waye kake ganin zai iya aikata wanna abun?" Shiru ya ɗanyi kafin yace "no ai ba makiyi ɗaya bane yanzu makiya uku zamu shiryawa domin masu neman sister a uku daban masu neman ta a nan daban ga wancan wawan da ya ɗauki auta" "to amma bgs me yasa sai sister kawai suke son kamawa" hararar gefen ido bgs ya masa kafin yace "saboda matata ce ita mana sun san cewa dole itace raunina kuma kowaye ya ɗauke ta idan nayi wasa zai iya galaba a kai na ya kai ni kasa" a sukwane Aryan ya duƙa kasa yayiwa Allah sujudur sukur da mamaki bgs ke kallon sa bayan ya ɗago daga sujjadar ya ɗaga hannu yana addu'a "ya Allah na gode maka daka nunamin wanna rana da bgs ya furta cewa sister matar sa ne da kan sa" jin hakan ya sa bgs jan dogon tsaki ya wuce ya cigaba da yan cinkiken sa Miƙewa Aryan yayi ya bi bayan sa yana kara godiya ga Allah dai dai in da wayan da suka kama su hiyana sukayi parking mota bgs yayi karo da agogon hannu,zubawa agogon ido yayi na ɗan lokacin kafin ya sanya hannu a aljihun sa ya ɗauko handkerchief ya duƙa ya ɗauki agogon ya miƙa wa Aryan yana faɗin "daga yau zuwa gobe a binciko min Company da suke buga a gogon nan dan ina da tabbacin wanna agogon ɗaya daga cikin mutanen da suka kama su Khalid ne idan na gane Company abun zai ɗan zo mana da sauki" ansan agogon Aryan yayi yana kallon agogon ɗago ido yayi ya kalli bgs kafin yace "amma wanna agogon kamar akoi ajiya a cikin ta ai" "eh nima na gani akoi memory a ciki ka cire min memory idan mun koma sai muga menene a ciki" ya kai karshen maganar tare da duƙawa ya ɗauki wani hoton da ke kife awajen juyo da hoton yayi,wanna hoton ne da mutanen chan suka nunawa hiyana da Zahra zura hoton yayi a aljihun sa ya ɗago yana kallon Aryan. Aryan yana kokarin yin magana bgs yayi saurin rungume sa suka faɗi kasa,ji kake tass arbin bindiga bullet ɗin ya wuce ya rusa glass ɗin motar su Khalid, a zuciye suka miƙe dukkan su biyu suka ɓuya a bayan motar shiru shiru har tsawon 10mins basu sake jin motsin kowa ba Aryan ya ɗago ya kalli bgs yayi da shima bgs ɗin shi yake kallo a tare suka mike Aryan ya nufi motar su bgs kuma ya nufi motar su Khalid ya ɗauki bullet ɗin da a ka harbo musu yana dubawa kara waro idon sa wajen yayi yana kallon bullet ɗin tabbas wanna bullet ɗin na shine na gun ɗin sane lokacin guda kamannin sa ya sauya a zuciye ya juya ya nufi motar su cikin fushi yace wa Aryan "fita bari na ja motar ka koma gefen can" ganin yausawar da yayi ya sa Aryan bai yi magana ba ya fito ya koma ɗayan ɓangaren Bgs ya shiga mazaunin driver da mugun gudu ya figi motar ya nufi hanyar gida da gudun gaske Suna shiga gida tun bai gama kashe motar ba ya fito a zuciye ya ɗauko piston gun daga gefen kujerar motar ya nufi wajen security dake wajen gate ɗin kai tsaye ɗakin Abdol ya nufa Kwace ya sami Abdol saman gado yana mai da numfashi, ba tare da ɓata lokacin ba bgs ya harbesa a kafar dama,ihu Abdol ya saki tare tare da miƙa wa zaune ya dafe wajen da bgs ya har besa damko wuyar sa bgs yayi ya jasa zuwa waje zawa tsakar gida Wani wawan naushi ya kai masa wadda ya sashi faɗuwa kasa da gudu Aryan ya kariso wajen yana faɗin "bgs me kake yi ne? Abdol ne fa ko baka lura bane? Yana kai karshen maganar ya riko hannun bgs,hakaɗe sa bgs yayi gefe yayi baya baya yana kokarin faɗuwa da gudu sauran jibga jibgan sojojin dake gidan suka karaso wajen cikin tsawa bgs yace "Abdol why? Me na maka me ya sanya kake neman kashe ni da family na?" da kyar Abdol ya iya miƙewa tsaye cikin raɗaɗin ciwo yace "kayi kuskure Safras kayi sake ɗan zaki ya girma ni nasan daman ba zaka kyaleni ba zaka gano ni amma kasani ko na mutu ka kashe macijine baka sare kan sa ba" yana kai karshen maganar ya ciro piston gun daga aljihun jaket ɗin jikin sa kafin suyi wani yunkuri ya harbi kansa da kansa a goshi nan take ya faɗi kasa wanwar Allah sarki Shahram lokaci guda yaji jikin sa yayi mugun sanyi yanzu duk yadda Abdol yake da bgs ba abun da bgs baya masa amma sai da yaci amanar sa lallai duniyar yanzu mutun ba abun yarda bane tunani yake anya Aryan zai sake yarda dashi kuwa? Tun da ga abun da ya faru tsakanin Abdol da Bgs A fusace bgs ya juya ya nufi part nashi, umarni Aryan ya bawa sojojin su akan su yiwa Abdol abun da ya dace da shi yana gama faɗa musu hakan ya wuce yabi bayan bgs ɗakin binciken su ya isoko bgs kusa da shi yaje ya tsaya yana faɗin "amma bgs ya akayi ka gane Abdol yana ɗaya daga cikin masu shirya mana tuggu!? dogon numfashi bgs yaja tare da sauke ajiyar zuciya lokaci guda idon sa sukayi jaa kamar wuta Furzar da iska mai zafi yayi daga bakin sa kafin yace "Aryan Abdol ya cuceni tun last 2 weeks na fara zargin sa lokaci da mukayi fitar sirri ni da sister ba wanda ya sani bayan munjeka kayan mu da ruwa ne na kirasa awaya akan ya kawo wa sister kayan sawa dan zazzaɓi ya kamata bayan yazo wajen ya tafi kenan aka kawo mana hari,tun lokacin na fara zargin sa amma ban bari zargin nasa yayi yawa a zuciya ta ba dan ina ganin kamar idan na zarge sa ban masa adalci ba gani nake kamar ya riƙe min amana sannan yanzu da mukaje binciken nan na samu hoton sister a kusa da in da muka sanu agogon nan kuma hoton nata bata sani ba aka ɗauke ta sanna a Uk aka ɗauke ta ba a nan ba, lokacin da na kalli hoton sunan Abdol zuciyata ta kawomin domin su Khalid dai ba zasu ɗauki hoton sister su bawa wani ba amma duk da haka na kore zargin sa a rai na dan ban son hakan bayan harin da aka kawo mana Allah ya tsare naje na duba bullet ɗin tabbas bullet ɗi nane wadda na bawa Abdol nauran kuma ta nauran ya harbe mu amma ni na bashi yar nauran ne kasan cewar yana tare da ni akowani lokacin zaa iya farmakan sa tun da yana da kusan ci da ni ban san cewa na bashi abun da zai nemi kashe ni da shi bane,da Abdol bai kashe kan sa ba wlh Aryan ba zan iya kashe shi ba sai dai na bashi horo dan ya faɗa min waya ke wa aiki ina kaunar Abdol har cikin raina wlh ba zan iya kashe shi da hannu na ba yanzu ya mutu ban san da suwaye yake aiki ba ban san su nawane a cikin mu suke aiki da Abdol ba ban so Abdol ya tafi wutar jahannama ba banso ya kashe kan sa ba" yana magana idon sa na kara jaa kamar jini sai zufa yake gaba ɗaya jijiyoyin kan san nan a tsai tsaye kasa kasa ya furta "Khalid my sister" yana faɗin sunan su yaji wani kwarin guiwa lokacin guda bincike ya farayi a system nashi kai tsaye ya shiga sunan Abdol ya fara bincike dan yaga da suwaye Abdol yake aiki tsaki ya ja yana kokarin wurgi da system ɗin Aryan ya tare yana faɗin "lfy bgs? pls ka kwantar da hankalika ka saita ƙwaƙwalwar ka dan mu samu muyi aikin da ya dace yanzu ba lokacin da zaka sawa kan ka tension bane yanzu ne muke bukatar ƙwaƙwalwan Brigadier general Safras ka nitsu kayi tunani ni nasan zaka iya tun da ka iya gane in da su anwar suke ba tare da wani evidence ba wanna ma idan ka nitsu zaka iya" "Aryan wanna case ɗin daban da ko wanne dole kai na zai ɗau zafi my sister Khalid kai ai dole na shiga tension dole nayi tunanin su" "duk da haka daurewa zakayi yanzu dai me ya sanya zakayi wurgi da system ɗin kuma!?" "Aryan Abdol ya rufe komai na shi yanzu na kara tabbatar wa ba da karamin mutun zanyi yaki ba domin duk wan da Abdol yake wa aiki ba karamin mutun bane babban kwaro ne yanzu dai ka kara jaddawa security karko wa ya sake shigowa gidan nan ba tare da izinin na ba haka fita kar su bar kowa ya sake fita ka sanya mana memory cikin agogon nan a cikin system ɗin mu gani ko zamu samu wata makama" ba tare da yayi magana ba ya fito da agogon daga aljihu sa ya fito da memory ya sanya a system ɗin suka zauna saman kujera suka fara bincike a cikin memory. Video manya manyan maka mai da kwayoyin maye suka fara cin karo da shi a memory zubawa wajen ido bgs yayi shi bama kwayar ko makaman yake kallo ba wajen da akayi video yake kallon,bai taɓa kallon wannan wajen ba amma koma inane wanna tabbas a cikin Nigeria ne sunyi shiru suna kallon video Yusuf ya shigo ɗakin bakin sa ɗauke da sallama Kusa da su yazo ya zauna yana faɗin "ya zamuyi da wancan yaron? sai ihu yake wa mutane" cikin bacin rai bgs yace "ku har besa dashi da mutanen nasa duk ku kashe su dan basu da wata amfani mugun iri ne idan an barsu ma karawa kasa criminals zamu yi" "wani yaro ne kuma? Cewar Aryan tsaki bgs yaja kafin yace "ɗan wancan wawan mutumin mana wadda muke nema" "no kar ku kashe sa this time ka barni zanyi aiki a kansu kai kuma kaji da wayan da suka kama su sister kai Yusuf ka kai min shi ɗaki horo bari nayi wanka zanzo nayi bincike akan sa amma sauran yaran nasu duk ka harbesu bana bukatan su" to Yusuf ya amsa da shi tare da miƙa wa ya nufi hanyar fita har ya kai bakin kofa Aryan yace "yauwa Yusuf ka saki wancan Ahzan ɗin dan ya karɓi horo yadda ya kamata ita kuma wancan matar ka kawo min ita dan inason in haɗa ta da yaron nan akoi tambayoyin da zan musu dan tace min yarinyar ta ɗaya ce a duniya kuma wanna mutumin ne baban yarinyar yanzu kuma ga yaron sa mun samu shi kuma daga ina? ina maman sa take?" tun da suke magana bgs bai kalli in da suke ba sai dayaji Aryan yayi maganar akan ƴaƴan dadyn jabir biyu ne kallon Aryan yayi kafin ya mai da kallon sa kan Yusuf yace "yanzu zaka kawo mana su karka ɓata lokaci daman dole akoi in da mutumin nan yake ɓuya dan tun da na kalli yana kokarin kashe matar san nan nasan akoi wani abun naso yin bincike akai amma case ɗin nan ne yazo ya sake shamin kai" "to" Yusuf yace tare da ficewa da sauri To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu [7/23, 1:44 PM] Maman Aslam: 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 37 ___wanka Aryan yayi a gurguje ya shirya ya fito kai tsaye ɗakin horo ya wuce. Zaune ya samu bgs Yusuf saman kujera mai zaman mutun 3 ga hajj sadiya da jabir zaune a gaban su. Kusa da bgs yazo ya zauna yana faɗin "kun musu tambayoyin ne? Shiru bgs yayi Yusuf ne ya amsa da cewa "aa kai muke jira" dawo da kallon sa yayi kan su jabir cikin nitsuwa ya fara magana "jabir ina mum ɗin ka? cikin ladabi da girmamawa jabir ya soma magana "mum na tana wajen Aiki dad na kuma ya fita sai dare zai dawo" satar kallon bgs ta kasan ido Aryan yayi kafin ya ci gaba da magana "ok awani unguwa gidan ku yake" jabir na kokarin yin magana bgs yayi saurin cewa "No bamu bukatar address naku kawai ka bamu phone number dadyn ka dake tafiya"ba tare da ɓata lokacin ba ya fara karanto musu phone number dadyn su,kallon Yusuf Aryan yayi ba tare da yayi magana ba cikin sauri Yusuf ya ciro wayar sa ya fara ɗaukan number Gyara Zama Aryan yayi da kyau ya fara magana a nitse "Sadiya kunce mana yar ki ɗaya a duniya haka shima baban ta ita kaɗai ke garesa to amma ya akayi wanna ya kasance ɗan sa"ya kai karshen maganar yana nuna jabir da hannu Kallon in da jabir yake haj sadiya tayi kafin tace "ni ban san shi ba gaskiya kuma ni na san iya kan zulaihat ce kawai garemu daga ni har baban ta" waya Aryan ya fita ya shiga cikin wayar ya fiddo musu da hoton dadyn jabir yana faɗin "wanene wanna?" har suna haɗa baki jabir tace "Dady na ne" haj sadiya kuma tace "dadyn zulaihat" tsaki Yusuf yaja cikin ɓacin rai ya fara magana "kai bamu son wasa a nan wajen, kai ina maman ka take Aiki?" "Ni ban ma san wajen aikin taɓa iya abun da na sani shine wani lokaci tana zuwa school namu" " wani school!? Cewar Yusuf jabir na kokarin magana bgs ya katse shi da cewa "ya isa haka ku tattara min su a gaba na ban san ganin su namijin ku kai shi gidan gyaran hali dan na fahimci laifin baban sa ne bai basa tarbiyyar da ta dace ba so a turasa gidan gyran hali na 7 years,ita kuma matar nan ku sanyata a islamiya dan babu ilimin addini a kanta ko kaɗan duk ranar da bataje islamiya ba na baku izini ku harɓeta da bindiga dan bata da amfani duk mutumin da bai san ta yadda zai yi bautar Ubangijin saba bashi da wata amfani a duniya" yana kai karshen maganar ya miƙe ya fice daga ɗakin kallo Yusuf Aryan yayi tare da miƙawa ya nufi hanyar fita yana faɗin "Yusuf sai ka aiwatar da aikin da bgs ya faɗa" yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin Tasasu a gaba Yusuf yayi ya bar gidan da su kai tsaye ya wuce prison da jabir. ɗakin binciken bgs da Aryan suka koma mamaki bgs Aryan keyi shi da yake wanka sau ba a irga a rana amma yau tun da yayi wanka da safe bai ma sake komawa ɗakin sa ba aiki kawai yake tika har ya rame sosai lokacin guda ya sauya kamar ba shi ba bincike suka farayi a kan number dadyn jabir sai zufa bgs yake ganin haka ya sanya Aryan yaje ya ɗauko masa ruwan roba mai sanyi yana miƙa masa ya ansa tun da ya kafa ɗan karamin bakin sa a kan robar ruwan nan bai ɗaga ba sai da ya shanye tas Allah sarki yana jin kishin ruwa amma ya kasa zuwa ya ɗauko ruwa domin kowani minti ɗaya na rayuwar sa tana da matikar mahimmanci gani yake kamar idan ta ɓata 1 minute zai iya rasa su hiyana. Ganin ya shanye ruwan dukka ya sanya Aryan yaje ya karo masa roba ɗaya ya dawo ya miƙa masa ansa yayi da hannu ɗaya hannun sa ɗaya na kan system kafa kai yayi a robar ruwan sai da ya sha fin rabi sannan ya cire ya ajiye a gefe kallon Aryan yayi da sauri Aryan ya kariso gaban system ɗin Kallon bgs ɗin yayi kafin yace "kenan mutumin nan yana kusa da mu?" girgiza kai bgs yayi kafin yace "baya nan yayi wasa da hankalin mune ta yadda ko mun bibiye sa zai na nuna mana wrong location amma idan ya san wasu bai san Brigadier general Safras ba nayi tracking kwakkwafi a layin nasa a hankalin yanzu yana Bristol palace hotel" "what are you saying? baga area nan location na number sa ya nuna wa ba?" "Aryan na ce maka baya nan kawai yana so yayi beating na brain namu ne amma yana in da na faɗa maka" yana kai karshen maganar ya juya ya fice daga ɗakin girgiza kai Aryan yayi kafin tace "eh ba a banza ka zamo Brigadier general ba tab irin wanna rikitar da ƙwaƙwalwan haka mutun kamar wani aljani to Allah ya kara kare mana kai ɗaya tamkar millon" kashe na'uran dasu wajen yayi ya fito dan yabi bgs su tafi tare amma sai ya tarar da bgs ya tafi girgiza kai yayi yana faɗin "So ba wasa ba bgs lallai kana son sister over wato ma tafiya kayi ka barni In Sha Allah ba abun da zai faru da matar ka zata dawo gareka lfy" yana tsaye yana ta zancen zucin sa sai ganin motar Shahram yayi ta danno kai cikin gidan mamaki yake ina kuma Shahram yaje yana tsaye yana kallon su har Shahram ya fito daga motar ya buɗe wa Ammi ta fito rike da hannun yarinyar da ya buge da mota shafa kan sa yayi shi gaba ɗaya ya manta da ya buge wata yarinya ko hospital ɗin bai sake komawa ba yana kokarin yin magana wayar sa ta fara kara yana dubawa bgs ne ke kiran sa cikin sauri ya ce da Shahram ya juya kan motar su tafi, wani nauyayyar ajiyar zuciya Shahram ya sauke dan bai taɓa tunanin Aryan zai sake kula shi ba godiya yayi ga Allah yana rokon Allah da ya bashi ikon rike musu amana koda zai rasa ran sa Aryan da bgs ba mutane da zaa ci amanar su ba ne suna da kirki da tausayin talakawa kai gaba ɗaya yaran Abba ba mutanen banza bane. A ɓangaren yaya Bello kuwa cikin kwana ɗaya sun chanza sosai Ahmad na basu kulawa fiye da tunanin mai tunani yana matikar kaunar Hajjo ba ka ɗan ba hasana har ta fara koyan girki da gas abun gwanin ban sha'awa sai wanda ya gani. Lokacin da Aryan ya shiga hotel ɗin already bgs ya kama dadyn jabir yana tsaye a jikin motar sa tayar motar ta fashe da alama harbin talar akayi da gun shi ya sanya ma ya kira Aryan Motar dasu Aryan suka zo da shi bgs ya shiga yayiwa dadyn jabir ɗaurin goro da alama sai da suka kai ruwa rana kafin bgs ya samu ya kama shi "Aryan ka sanya sojoji su kwashe gawar sauran dake cikin hotel ɗin" wucewa Aryan yayi ya nufi ɗakin hotel ɗin yana faɗin "ku jirani bari na duba ko zan samu wani karin evidence" shiru bgs yayi bai yi magana ba da sauri Shahram yabi bayan Aryan dan yanzu tsoron bgs yake sosai musamman kwana biyun nan da gaba ɗaya bgs baya hayyacin sa ya sauya. Aryan na shiga ɗakin kallo ɗaya yayiwa yaran baban jabir ya kawar da kansa gefe yana kallon Shahram ya furzar da iska mai zafi daga bakin sa kafin yace "lallai kunji maza irin wanna duka tabbas na yarda bgs baya hayyacin sa wlh duk wanda yayi kuskuren shiga gonar bgs a wanna yanayi tofa da wuya a iya gane gawar sa ma, Shahram kayi waya sojoji su zo ku kwashe su ku kai su mutuware" yana kai karshen maganar ya fice yana mamakin irin dukan da bgs ya musu duk ya faffashe musu fuska da jini kamar sunyi karo da motar ɗangote. In da ya bar bgs nan ya dawo ya same sa shiga gaban motar yayi ya jasu suka fice daga hotel suka bar Shahram awajen dan ya kwashe gawar yaran dadyn jabir. To ya kamata mu wai wayi Aunty farida dan muga ya take Lokacin da Aryan ya shigo da Aunty farida gidan kai tsaye part ɗin Ammi ya kai ta dan yasan Ammi tafi Ummi hakuri da dauriya yana kai ta ya fice daga gidan gaba ɗaya dan ba zai iya ganin tashin hankali dake kan fuskar yan uwan sa ba. Ba ƙaramin tashin hankali suka shiga ba barimma Abba,ya ɗauko malamai ana ta mata addu'a dan yanzu ya samu bgs da Aryan basa zama shi ya sanya basu hana malaman zuwa ba Aunty salma Aunty mardiya duk sun zo Aunty Maryam ne kaɗai bata zo ba suna iya bakin kokarin su wajen ganin sun kula da Aunty farida matan Abba dukkan su ba wan da yake shiga part ɗin yar uwar ta sai da wata dalili shi ya sanya Abba yace kar a faɗa wa Ummi Aunty farida bata da lfy a barta a part ɗin Ammi a bata kulawa awajen har Allah ya bata lfy Ummi bata da hakuri da dauriya irin na Ammi tana samun lbr rashin lfy Aunty farida zata sa damuwa a ranta har itama wani ciwo ya kamata shi ya sanya suka kyale Aunty farida awajen Ammi sosai su Aunty salma ke kula da ita bgs tun da ya rabu da su a airport bai sake leko su ba dan baya hayyacin sa gwara Aryan yau da safe yaje ya dubata Fahad Haidar Omar duk suna kusa da ita ko yaushe barinma diyana tana manne da ita dan tana matikar kaunar Aunty farida sosai lamrat kuwa tana can tana fama da amai Zahra kuma tana part ɗin bgs bata ma da lbr abun da ke faruwa. Bgs and Aryan Kai tsaye headquarter suka wuce da dadyn jabir dan ba karamin criminal bane Suna shiga ba ɓata lokaci suka fara bincike sa Cikin ɓacin rai da zafin nama Aryan yace "ina ka kai min ɗan uwana da sister na!? da kyar dadyn jabir ya iya ɗagowa saboda ɗaurin da bgs ya masa kai daga ganin ɗaurin kasan ɗaurin haushi ne rai a ɓace akayi ɗaurin "wace sister ka kuma bayan an sanar da ni kun kwace sister na ku kuma kun tafin mi da yarona" wani wawan baushi Aryan ya kai masa a baki har sai da bakin ya fashe cikin tsawa yace "idan baka faɗamin in da ka kai su Khalid ba sai na fasa kan ka da bindiga!!" Miƙewa bgs yayi ya kwance ɗaurin da ya ma dadyn jabir ɗin ya zaunar da shi suna fuskantar juna yana kokarin yin magana Aryan ya rigashi da cewa "bgs bafa lallaɓa sa zakayi ba ka kyale ni na masa bugun mutuwa wadda sai ya faɗi gaskiya ba shiri" hannu bgs ya ɗagawa Aryan yana faɗin "no Aryan ba shi ya ɗauki su Khalid ba kayi shiru ka zauna ka saurare mu kawai" waro ido waje Aryan yayi yana faɗin "wanene to ya ɗauke su to!? Kallon dadyn jabir bgs yayi rai a matukar ɓace ya fara magana "menene tsakanin ka da Abban mu da har kake bin family mu da sharri!?" shiru dadyn jabir ya ɗanyi kafin ya fara magana "Abban ku ya cuceni ya raba ni da masoyiyata da nake matikar son ta fiye da raina" nuna Aryan yayi da hannu ya ci gaba da magana "nayi soyayya mai tsananin gaske da mahaifiyar ka tana so na nima ina son ta kusan shekara 4 muna tare da juna daga zuwan Abban ka ya juya mata tunani ban sani ba nayi tafiya zuwa Abuja lokacin ina dawowa na samu lbr hajara tayi Aure ba karamin tashin hankali na shiga ba nayi rashin lafiya sosai dan ina matikar kaunar ta sai da na ɗauki shekara 2 ina cikin jimamin rasa ta. bayan na warke daga ciwon son tane na fara tunanin ta yadda zanyi in ɗauki fansa akan shi. daga baya na yanke shawarar in dawo kano nima kusa da ita ta yadda zan samu damar ɗaukan fansa, na zauna a nan tsawon shekara 6 kafin na haɗu da wata baturiyan us mai kuɗi mukayi aure na bita muka koma us munyi zaman shekara 6 a chan kafin na matsa mata mu dawo Nigeria dan na dauki fansa akan Abubakar saraki muna gab da dawowa ta haifamin ɗa namiji na sa masa suna jabir ko da muka dawo nan gida Naija time to time muna can us sakamakon ita mum jabir tana hada hadan shigo da makamai kasarnan tun bana sha'awar harkan har na fara tayata. tun dana fara harkan ne sai na manta da ɗaukan fansa har sai da wani ya bugi jabir a makaranta danayi bincike sai maga ɗaya daga cikin family Abubakar saraki ne shine na dawo da zancen ɗaukan fansa ta sabuwa daga lokacin na fara bibiyan yan gidan ku amma har yanzu ban samu nasara ba idan ba jabir da ya kama sister kuba ni ba ita nake so ba shi ya sanya ban bi ta kan jabir ɗin ba ni Abubakar saraki da jarana nake son kashe wa ba ruwana da ku" girgiza kai bgs yayi kafin yace "ok to ya batun ɗayar matan kan fa!? "Sadiya matata ce itama amma ita na aureta ne dan a binciken da nayi naga tana da kusan ci da hajara nayi nayi na samu damar da zan jefa Abubakar saraki cikin tashin hankali amma ban samu daman ko kallon face na shi ba shi ya sanya na auri sadiya na yi amfani da ita dan na samu naja Abubakar saraki kan titi amma duk da haka abun yaki yiwuwa daga baya sai na yanke shawarar na tura yata akan tazo ta samomin makamar da zan rusa farincikin Abubakar saraki,nan ma banyi nasara ba kuka kamata" "ya akayi matar ka ta farko bata san da na biyu ba!? "Eh ai na faɗa muku sadiya ba son ta nake ba kawai nayi amfani da ita ne. ita kuma mum jabir ina kaunar ta har raina shi ya sanya shi jabir ban sa shi a harkan mu ba na sanya Zulaihat dan ita ba na kaunar ta kwata kwata kawai ina zaune da su ne dan biyan bukata ta" kallon wulakanci bgs ya masa kafin yace "amma me ya sanya kake kwana da yar ka na cikin ka duk da kana da mata biyu? "Malami nane yace inrin ƙa kwanciya da ita har tsawon wata 6 zan samu biyan bukata ta akan Abubakar saraki,amma tun da na kwanta da ita na tsawon 6 month ban sake ba ai" tsaki Aryan yaja yana mai nadamar kashe zulaihat da yayi ashe ma ba laifin ta bane laifin baban tane "yanzu da ka ɓatawa yar ka rayuwa ka yarda da zancen bokayen banza bokayen wofi hakan ya sanya kacika burinka ne? abun da mutane suka kasa kagewa tayaya za'ayi ɗan adam kamar ku kuma kuce zai baku abun da Allah bai baku ba tayaya zai iya biya muku bukatar ku? Ai idan har ɗan Adam zai iya biya muku bukatar ku to ku da kan ku ma zaku iya biyawa kan ku buta dan dukkan ku mutane duk ɗaya kuke ta wani bangaren ma kafishi nagarta amma sai kuje ku zauna katon banza yana shirya muku karya yana raba ku da samun rahman Ubangiji ku yanzu wa gari ya waya riban me kaci ka lalata rayuwar ƴaƴan ka gaba ɗaya ka tarwatsa family ka kazo a banza zaka koma a banza daman duk wanda bai riƙe Allah ba abanza zanzo kuma ya koma a banza duk wanda bai riƙe Allah shi kaɗai ba tabbas ya taɓe" yana kai karshen maganar ya miƙe ya nufi hanyar fita yana faɗin "Aryan ku kashe sa ta hanyar rataya dan ya cancanci hakan ya aikata laifi da dama ya shigowa yan ta'addan da makamai sun kashe bayin Allah da basu ji ba basu gani ba" jin wa'azin da bgs yayi wa dadyn jabir ba karamin sanya Aryan yayi ya kara ganin girman Allah ji yayi gaba ɗaya ya tsani rayuwar ma godiya yake ga Allah da ya sanya Aunty Amarya bata auri dadyn jabir ba dan idan akace irin dadyn jabir ne ya haife sa to tabbas zai kashe sa da kan sa kuma tabbas idan mutun baya tsoron Allah ya taɓe ya gama yawo ya Allah duk halin da zamu shiga Allah ka tausaya mana ka barmu da imani yayi nisa cikin tunanin ya jiyo vaice na bgs yana faɗin "ka tura sojoji su kamo matar tasa dan ita ma babban criminal ce tun da yan ta'addan take wa safaran maka mai a mata ɗaurin rai da rai a gidan yari dan bata da wata amsani,shi kuma ɗan nasa a fitar da shi ku sa min shi a islamiya dan ba laifin sa bane laifin uban sune bai da laifi yana bukatar ilimin addini" "to Aryan ya amsa da shi ya kama dadyn jabir ya mikawa sojojin dake headquarter tare da musu umarnin su rataye sa sanna ya basu umarnin akan su kamo mum jabir su mikata Court amata hucunci, Yana gama magana ya ciro wayar sa ya kira Ahmad bugu ɗaya Ahmad ya ɗauka "Ahmad aiki ya same ka a court wata criminal ce karka kyaleta har sai ka tabbatar an yanke mata hukuncin ɗaurin rai da rai shine umarnin bgs" yana kai karshen maganar ya katse kiran ya bi bayan bgs. A ɓangaren su hiyana kuwa wunin yau gaba ɗaya haka ta wuni ba abinci ba ruwan sha, wuyar ta ya bushe sosai tun tana iya haɗiyar yawu har ta kasa sa duk da haka bata karaya ba tana sa ran samu Rahman Ubangijin tana da yakinin yaya Prince zai zo ko bai zo dan ita ba zaizo dan yaya Khalid shi kuma yaya Khalid ba zai iya tafiya ya barta ba A haka har dare tun tana jurewa har ta fara kuka kasa kasa ta dafe cikin ta tana murkusoson yinwa Sai 9:30 na dare ogan su ya buɗo kofar ɗakin nata ya shigo hannun sa ɗauke da wata barkar plate kusa da ita ya ajiye mata plate ɗin ya juya zai fita cikin sauri tace "wanna ai kamar namar kare ce" ba tare da ya juyo ba yace "eh naman kare ne shine kuma abincin da muke ci a nan" tsaki taja kafin tace "no wonder shi ya sanya baku da imani ai duk wanda ya bijire umarnin Allah to yana cikin wahala idan kukayi wasa da naman kare zaku kare wlh. Ni danayi abun da zan taka dokar Ubangiji na gwara na mutu dan haka ka ɗauki naman karen ka ba zanci ba dan danaci gwaramin yinwa ta kashe ni amma ba zanci abun da Allah ya haramta ba" juyowa yayi ba tare da ya mata magana ba yazo ya ɗauki plate din naman ya fice daga ɗakin ya sanya key ta rufeta kuka ta cigaba da yi dan ba karamin murɗan yinwa cikin ta ke mata ba ga kishin ruwa To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai. Pls a zubomin ruwan comments nima ku nishaɗantar dani [7/23, 1:45 PM] Maman Aslam: 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 38 Yola Yau su inna suka tashi da wani mummunan lamari mai girman gaske a kauyen su ɗakin bokan tane haka kawai ya kama da wuta sai ci take ji kake ihu daga cikin ɗakin na fitowa na muryoyi daban daban abu kamar wasa har ya girmama wani bakin duhune ya mamaye wajen gaba ɗaya yan kauyen hankalin su ya tashi dan dayawa daga cikin su basu san gidan boka ne awajen ba. Almost 1h abun na faru kafin ya tsagaita daga karshe ya ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa Bayan abun ya ɗauke ne matasan garin sukayi ta maza suka shiga cikin kogon. Abun da suka gani ba karamin rikita su yayi ba bokan inna ne kwance cikin jini an yanke gaban sa an kwakwale idon sa tare da nonon sa salati suka fara yi tare da ambato sunayen Allah. Wasu daga cikin su sukace a masa sallah a kai shi abinne wasu kuwa cewa sukayi a binne sa haka nan kar amasa sallah dan bai cancanci hakan ba musrikine Haka ko akayi basu sallace saba suka tona rami mai zurfi kamar rijiya suka sashi ciki suka mai da kasa akan sa. Suka juya suba bar waje suna mai tofin Allah tsine. Kano Lokacin da su Ammi suka shiga palon ta da yarinyar da Aryan ya buge da mota gaba ɗaya su diyana suna palo lamrat ta tasa ɗanwake agaba tana ci amrat ta tada kai da cinyar Aunty salma suna yar hira Aunty mardiya na zaune kusa da Aunty farida Aisha yar Sadiq tana zaune kusa da diyana suna yar hira da sallama ɗauke a bakin ta Ammi ta shigo a tare suka ɗago kai suna kallon ta da karfi diyana tace "Zainab!!" waro ido waje yarinyar da Aryan ya buge da mota tayi tana faɗin "diyana kece!? Yun kurawa diyana tayi zata tashi sai kuma ta fasa ihu tare da komawa ta zauna hararar ta Ammi tayi tana faɗin "waye yace ki tashi to? ke idan baki bi a hankali ba sai ɗinkin ya warware anje anyi sabo" shiru diyana tayi ta sunkuyar da kanta kasa kariso wa cikin palon Ammi tayi ta zauna saman sofa mai zaman mutun 2 tare da zaunar da Zainab kusa da ita Cikin nitsuwa Ammi ta fara magana "diyana ai na kika san yarinyar nan?" ɗago kai diyana tayi tana kallon Zainab tace "a Maiduguri na santa yar makarantar muce" "Zainab me ya kawo ki Kano?" gyara zama Zainab tayi kamar zatayi kuka ta fara magana "Matar dadyn muce tace sa wasu mutane suka kawoni nan"da sauri diyana ta ɗago tana faɗin "ai daman na faɗa miki tun farko ki sanar da dadyn ku abun da take miki kika ki wai kina jin tsoron ta to gashi yanzu zata kashe ki ai a banza muguwar mata shaiɗaniya Allah zan faɗa wa yaya Aryan yaje ya harɓeta da bindiga" girgiza kai kawai Ammi tayi tana mamaki wai shin yau shene bakin diyana zai mutu yaushe yarinyar nan zata dai na magana na? Katse musu tunani Zainab tayi da cewa "diyana dady na ya rasu ne satin da ya wuce haɗarin jirgin sama sukayi shi ne matar dady tace wa wasu mutane suje su jefar dani a Niger in da ba zan sake dawowa gida ba shine sukuma suka kawo ni nan kano ina cikin tafiya ina kukan yinwa ne yayan ki ya bugeni da mota" ta kai karshen maganar tare da sakin kuka mai ban tausayi. Allah sarki Ammi sarkin tausayi rungumota tayi a jikin ta tana ɗan bubbuga bayan ta tana faɗin "ya isa haka karki damu bari yayan su diyana ya dawo zasu bi miki hakkin ki kinji? Gyaɗa kai kawai tayi tana goge hawaye duk wayan dake palon sai da sukawa Zainab hawaye musamman Aunty mardiya duk da bata taɓa haihuwa ba ta san zafin yaro sosai miƙewa tayi tazo ta kama hannun Zainab suka nufi ɗakin su diyana da sauri Aisha tabi bayan su. Washe gari misalin karfe 8 na safe Fahad na kwance a saman gadon sa daga shi sai Short yana latsa waya. Da sallama amrat ta shigo ɗakin hannun ta ɗauke da kayan breakfast nashi Saman table ta ajiye masa ta dawo kusa da shi ta zauna tana faɗin "yaya Fahad ina kwana?" Ajiye wayar hannu sa yayi tare da jawota jikin sa yana faɗin "wato amri ke daga muka zo kika tare a ɗakin Ammi ko? Wai baki san hakkin miji bane?" Turo ɗan karamin bakin ta tayi tana faɗin "ai kai ne yaya Fahad idan mutun yazo wajen ka sai kayi ta taɓa shi" kara matse ta yayi a jikin sa har sai da tayi yar kara "ni da jikina ai dole na taɓa mallaki nane fa yanzu ma ai dole zan murje ko ina na jikin in duba lfy kike ko dai akoi gyara" shiru tayi bata yi magana ba shi kuwa ya cire mata hijabin jikin ta ya ajiye a gefe zip ɗin abayar jikin ta ya zuge mata kasa hannun sa ya tura cikin rigar nata ya fara murzan breast nata "my amri breast na fa sun kara girma sosai pls ya kamata ki ansa baby dan gaskiya hakurina ya kare" "yaya Fahad shike nan to na yarda ka sai min babyn" kallon face nata yayi da kyau kafin yayi murmushi yace "baby girl or boy?" "Aa baby girl nake so nikam" kura mata manya manyan idon sa yayi ganin yana kallon ta ya sanya ta sunkuyar da kanta kasa tana shafa lallausan bakin gashin dake kwance a kirjin sa "menene na sunkuyar da kai kuma keda zaki ansa new baby!?" Hannun ta ta ɗauke daga kirjin nasa tana faɗin "yaya Fahad idan mutun zai ansa baby sai ya dai na jin kunya kenan?" Juyawa yayi da ita yamata rumfa da faffaɗar kirjin sa kasa kasa yace "ba sai mutun ya cire kunya ba ni da kai na ma zan cire wa mutun kunyar" ta na kokarin yin magana ya haɗe bakin su waje guda ya shiga bata hot kiss yana shafa bayan ta. A hankali ya gangaro da hannun sa saman breast nata yana wasa da su Yayi nisa cikin abun da yake yajiyo kukan ta kasa kasa da kyar ya iya ɓuɗe baki yace "my amri menene?" Cikin kuka tace "ni bana so ka kyale ni" "no baby zan baki ai dan nagaji gaskiya ina son baby's" "Allah yaya Fahad ni ban ma son babyn na hakura" haɗe bakin su ya kuma yi ya cigaba da abun da yake. Sai da ya murje ta iya san ransa ya samu gamsuwa sanna ya sake ta ya koma gefe ya kwanta yana tunanin ya zai yi Amrat tayi karama ba zata iya ɗaukan sa ba shi kuma gaskiya yana bukatar mace yarinya bata cika 13 years ba kai ina ba zai iya shigar ta yanzu ba kuma bashi da burin yin wani auren,mace ɗaya yake son zama da ita. Mikewa amrat tayi da sauri ta fice daga ɗakin har tana haɗawa da gudu. Bgs and Aryan Tsaye suke gaban disturb sun nitsa cikin bincike da suke Aryan na nashi bgs na nashi. Almost 1h suna tikar aiki sai zufa suke dukkan su da alama sun jigata sun gaji Ɗago kai bgs yayi ya dubi Aryan cikin sauri yace "Aryan zanje wanna location ɗin ina da tabbacin su Khalid na wajen ka kula da gida karka kuskura ka bini" yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin cikin sauri bin bayan sa da kallo Aryan yayi yana girgiza kai har ya fice. Dawo da kallon sa yayi yana kallon disturb ɗin sosai ya kurawa location dake gaban screen ɗin disturb ɗin ido ajiyar zuciya ya sauke tare da kashe komai na ɗakin ya juya ya fice daga ɗakin Karfe 1 na rana Aryan ya shigo part ɗin Ammi diyana ce kaɗai ke zaune a palo tana buga game da wayar Aunty farida har ya kariso in da take bata sani ba hankalin ta na kan waya. Zama yayi kusa da ita tare anshe wayar a sukwane ta ɗago kallon ɗaya ta masa ta kawar da kanta gefe tana turobaki sai kwaɓe fuska take "Jidda wai har yanzu fushi kike dani? bana ce kiyi hakuri ba? kasa kasa tace "ni nace bana son ka kuma da gaske nake bana son ka" kakalo murmushi dole yayi ya ɗan shafa kan ta yana faɗin "yar albarka Allah ya miki albarka ya kara tseremin ke idan baki son mijin ki Aryan ai kina son yayan ki Aryan ko?" Shiru tayi bata tanka shi ba "jidda ta zan tafi yaki kuma ba lallai na dawo a raye ba pls ki min magana mai daɗi kafin na tafi wadda zan mutu da shi a raina idan ban dawo ba" a razane ta ɗago tana girgiza masa kai tana faɗin "a'a yaya Aryan dan Allah kar kaje ni bana so" rungumota yayi yana faɗin "my jidda kimin addu'a kinji In sha Allah zamu dawo lfy duk da cewa bgs yace ba zan bi shi ba shi kaɗai zaije amma zan bi bayan sa dan ban yarda da location ɗin da ya tafin nan ba ni ina ganin ma kamar baa nan yan ta'addan suke ba" "yaya Aryan ina hiyana da Aunty Zahra?" "Sun tafi Abuja da yaya Khalid amma yau zasu dawo In Sha Allah kar kuma ki faɗawa kowa" shiru ta lafe a jikin sa yana ɗan shafa gashin kanta "my jidda bari naje ko daman nazo kallon face ɗin rayuwa ta ce" ɗaga kanta tayi tana goge hawaye tace "yaya Aryan bana son ka tafi" raba jikin su yayi tare da miƙewa tsaye yana faɗin "my jidda kimin addu'a kawai amma dole nabi bayan bgs ba zan iya barin sa shi kaɗai ba idan wani abu ya same sa ba zan yafewa kai na ba,duk da ya gargaɗe ni akan karna kuskura na bisa ya zama dole na bisa" yana kai karshen maganar ya fice da sauri kai tsaye bedroom na shi ya nufa,shiri sosai yayi cikin kakin soja ya fito ya nufi ɗakin ajiye makaman su bullet ya ɗeba dayawa ya haɗa da kanana bom tare da piston gun cikin sauri ya fito harabar gidan Shahram na ganin sa cikin kaki ya san ba lfy ba da sauri ya kariso wajen sa umarnin yayiwa Shahram akan ya fito musu da mota. Da sauri Shahram ya fito da mota ya shiga suka bar gidan da gudu A ɓangaren su hiyana kuwa kamar yadda ta kwana da yinwa jiya haka yauma ta wuni da yinwa ko ruwa ba ta samu sun bata ba ta galabai ta sosai ta rame tayi baki bakin ta ya bushe da kyar da kyar take numfashi. Sukuma yan ta'addan gaba ɗayan su sun taru a tsakar harabar gidan sunyi cirko cirko da alama wani abun suke jira Cikin takun irin na marasa imani ogan nasu ya kariso wajen da suke tsaye gyara murya yayi ya fara magana "munyi waya da oga yanzu ya sanar da ni ya gama binciken sa akan yarinyar nan ashe matar bgs ne yace mu mata fyaɗe a tsakar gidan nan gaban kowa mu masa video lokacin da muke mata fyaɗen mu tura masa mutun uku yake buƙata su mata fyaɗen yanzu ni zan fara sai kai adam dan ka ɗauki fansan ka na marin da ta maka sai Auwal. shi kuma namijin oga yace mu kashe sa dan haka ku fito da su dukkan su" adam ne yayi saurin cewa "oga najimin nan ya mutu tun jiya da daddare kasan cewar yayi losing blood sosai" tsaki ogan nasu yaja kafin yace "ya rage mana aiki ne ai,yanzu dai ku fito mana da yarinyar nan mu cika aiki dan oga yace muyi sauri nima kuma a matse nake" tun bai gama rufe baki ba adam ya wuce ya nufi ɗakin da suka rufe hiyana Yana shiga ya damko gashin kanta ya mikar da ita tsaye a gala baice ta miƙe da gyar take nunfashi janta yayi zuwa tsakar gidan yana zuwa yayi wurgi da ita a kasa a tsakiyar su, nishi kawai take ta kasa kuka gadan gadan ogan nasu ya nufo ta,baya baya ta faraja daga zaune damko kafar ta yayi yana kokarin hayewa kanta adam ya ciro waya ya fara yi musu video Da taga da gaske fyaɗe zasu mata cikin zafin nama ta tattara sauran karfinta ta hankaɗe sa ta miƙe tsaye tana tangal tangal kamar zata faɗi slowly ta ɗago idon ta da suka rine sukayi jaa,a sukwane ta kara waro idon nata tana kallon sa tsaye yake a bakin kofar shigowa gidan idon sa sunyi jaa kamar jini sai huci yake ga wani zufa dake keto ma jikin sa sai tsuma yake kamar wadda alluran sojan sa ta tashi ya kasa motsawa daga in da yake yana tsaye irin tsayuwar jaruman maza,kallon ɗaya zaka masa kasan ran maza yayi kololuwar ɓaci ga tashin hankali karara bayyane akan kyakkyawar face nashi,cije lallausan lips nasa yayi da karfi lokaci guda taji wani karfi yazo mata,da karfi ta furta "yaya Prince" tare nufar sa da gudu hannu ya buɗe mata ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa,a tare suka sauke ajiyar zuciya. Tana kokarin yin magana suka ji har bin bindiga kan su ɗago yan ta'addan sun kewaye su hannayen su rike da manyan maka mai Ta kasan ido bgs ya kare musu kallon tsab,cikin da bara ya fitar da teargas daga aljihu sa ya sake musu nan take suka fara tari suna baya baya A sukwane ne bgs ya ɗauki hiyana ya sabata a bayan sa ya nufesu gadan gadan cikin Sa'a ya kaiwa ɗaya daga cikin su bugu a fuska ihu ya saki tare da sakin bindigan hannun sa Sauke hiyana yayi ya ɗauki bindigar ya fara harbin su juyowa suma sukayi suka fara musayar wuta ba abun da kake ji awajen sai karan harbin bindiga Kan kace me bgs yayi nasarar kashe kaso biyu cikin uku daga cikin su yana tsaka da sakin wuta yaji hiyana ta kira sunan sa da sauri ya juyo Tsaye take a gaban ogan su da adam sun sanya mata bindiga a kai ga sauran yaran nasu sun keyawa su da bindiga,cikin tsawa ogan yace "ka ajiye bindigar ka ka duka kasan idan ba haka ba zamu kashe ta" juya gaban da yamma bgs yayi ba wata makama dawo da kallon sa yayi kan hiyana ba karamin tausayi ta bashi ba rintse idon sa yayi ya ɗaga bindiga ya harɓeta a gefen ciki nan take ta gaɗi kasa,dawo da saitin bindigar nashi yayi kan ogan su adam zai harbesa bullet na shi ta kare,juyawa yayi yana kokarik barin wajen ogan su adam ya harbe sa a hannun,duk da haka bai tsaya ba yana kokarin gudu suka kewaye sa da bindigu a kule ogan nasu yace "ku kashe sa" suna kokarin ɗana bindiga Aryan ya shigo wajen shi da Shahram nan take suka fara ɓarin wuta Kan kace me sun Aryan suyi nasarar kashe su adam gaba ɗayan su. wurgi da bindigar hannun sa Aryan yayi ya nufi bgs dake durgushe ya rike hannun sa dake zubar da jini kamar famfo, da kyar bgs yace "no Aryan sister zaka dubamin kayi saurin kai ta asibiti ku nemomin Khalid dan ban ganshi ba" a razane Aryan yace "me ya samu sister!?" "Ni na harɓeta Aryan nine da kai na bani da zaɓine dole na harɓeta" juyawa Aryan yayi ya nufi in da bgs ya nuna masa hiyana ke kwance To Masu karatu sai mun haɗu Monday idan mai dukka ya kai Amin afuwa naje hospital ne shiya sanya ban muku typing dayawa ba [7/24, 7:36 PM] SAFIYYA: 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 39 Juyawa Aryan yayi ya nufi hiyana dake kwance a kasa kamar gawa bata ko motsi dukawa yayi yana kokarin ɗaukan ta sai ji yayi an riƙe hannun sa yana ɗago kai sukayi ido hudu da bgs baya Aryan yayi ya fasa ɗaukan ta dan ya san halin bgs da bala'i kishi ba zai iya jure ganin wani ya taɓa koda takalmar da matar sa zata sa ba. Hannun sa na jubar da jini haka ya daure ya ɗauki hiyana da hannu ɗaya ya nufi waje da ita yana faɗin "Aryan ka duba ɗakunan gidan nan ka nemo Khalid" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya fice daga gidan gaba ɗaya. da sauri Shahram ya biyo bayan sa ya buɗe masa kofar motar Bayan ya kwantar da hiyana sai ya shiga gidan gaba mazaunin driver Shahram na kokarin cewa bari na tuka motar bai kai ga buɗe baki ba kamar wata walkiya haka ya ga bgs ya ja motar da gudun gaske sun bar wajen. Motar bgs na fita motar rundunar jibga jibgan sojoji har mota biyar suka shigo wajen. Kusan a tare jibga jibgan sojojin nan suka diro kasa daga saman motocin su da gudu suka nufi cikin gidan dai dai lokacin Aryan ya fito ɗauke da Khalid a kafaɗar sa. Cikin ɗaya daga cikin motocin sojajin Aryan ya kwantar da Khalid ya shiga gefe ya zauna Shahram ya shiga mazaunin driver ya zauna tare da tada motar suka bar wajen da gudun gaske. Kai tsaye gida bgs ya nufa da hiyana,tun bai kariso bakin katafaren gate ɗin gida ba ya fara horn,a guje security suka buɗe gate ɗin dan daga jin wanna horn ɗin sun san ba na lfy ba,da gudun gaske ya danno hanchin motar sa cikin gidan kai tsaye parking space ya nufa. yana kashe motar ya fito da sauri har yana haɗawa da gudu,da hannu ɗaya ya ɗauki hiyana ya wuce da ita ɗakin duba marasa lafiyan su, bai damu da jinin dake zuba daga hannun sa ba ya fara ƙoƙarin cire mata bullet ɗin jikin ta burin sa kawai yaga ta fita daga haɗari yana aiki yana cije laɓɓa saboda raɗaɗin azabar da hannun sa ke masa. Yayi nisa cikin aikin har ya kusa kammala mata dressing ɗin wajen Aryan ya shigo ɗauke da Khalid a kafaɗar sa Saman gado ya kwantar da Khalid ya nufi bgs da sauri yana faɗin "dan Allah my blood kayi hakuri ka kwanta abaka taimakon gaggawa dan ba karamin blood ke zuba daga jikin kaba zafa ka iya faɗuwa" ko kallon inda Aryan yake bai yi ba aikin sa kawai yake hannu Aryan ya sa yana kokarin ansan alluran da bgs ke haɗawa a zafafe ya juyo ya kalli Aryan cikin tsawa yace "kana da hankali kuwa Aryan!? So kake ta mutu kenan!?" "No bgs ba wai ina son ta mutu bane pls try to understand me kana bukatar agajin gaggawa zan duba ku dukkan ku biyu amma yanzu dai kazo ka kwanta mu tsayar da jinin dake zuban nan kar wani abu ya same ka ba zan iya jurewa ba" "Aryan kamar yadda ba zaka iya jure wani abu ya same ni ba nima haka ba zan iya jure wani abu ya same taba a halin yanzu rayuwar ta tafimin tawa rayuwar muhimmanci abeg kaje ka kula da Khalid" yana kai karshen maganar ya juya yaci gaba da aikin da yake Bandeji mai karfi Aryan ya ɗauko ya zo ya ɗaure hannun bgs ta sama da ta kasa iya karfin sa ya sanya ya matse wajen da aka harbi bgs ɗin har sai da bullet ɗin ya fito ya faɗi ƙasa ko kula shi bgs bai yiba,ɗinki wanjen da aka harbi hiyana yake bai ma jin me Aryan keyi hankalin sa yayi nisa. Muryan Abba ne ya dawo da su cikin hayyacin su "Aryan Safras meke faruwa ne? Waziri yace min kun shigo da Khalid kamar baya numfashi" ya Kai karshen magana tare da shigowa ɗaki,shiru bgs yayi kamar bai ji me Abba yace ba juyawa Aryan yayi ya koma wajen Khalid ya fara bashi taimakon gaggawa yana bawa Abba lbr duk abun da ya faru daga farko har karshe har kashe dadyn jabir da sukayi. Abba ya nuna ainihin rashin jin daɗin sa cike da tashin hankali yace "Safras dan Allah ka bari a dubaka tun da ka cire wa hiyana bullet ɗin jikin ta,jini fa kake zubarwa" shiru bgs yayi kamar bai san da mutane a ɗakin ba aikin gaban sa kawai yake. Ba yadda basu yi da bgs ba akan ya bari a dubashi shiko ya kafe ya tsare akan hiyana yace ba zai tashi daga kan taba har sai ya tabbatar ta samu damar cigaba da rayuwa,hakuri sukayi suka zuba masa ido suna binsu da addu'a akan Allah ya basu lfy 2h bgs ya shafe kan hiyana yana mata dressing wajen bayan ya kammala ya tsaya ya zuba ma kyakkyawar face nata da yarame yayi fari tas ido. dishi dishi ya fara ganin kafin Aryan yayi wani yunkuri ya yanke jiki ya faɗi saboda jinin da ya zubar bai kai ga karisawa kasa ba Aryan yayi saurin tarosa ya rungume sa da kyar ya iya kwantar da shi a kan gado ya kwaso kayan aiki ya fara duba shi. "Abba ina Ahmad da Yusuf!? Cewar Aryan,zama kusa da bgs Abba yayi cikin tashin hankali yake magana "kwana biyun nan duk bana ganin Ahmad ɗin nan ko ina yake zuwa oho masa shi kuma Yusuf yana fama da matar sa bata da koshin lfy" "subhanallah me ke damun ta?" "Ammin ku ta sanar da ni karuwa muka samu" chak Aryan ya tsaya da alluran da yake kokarin yiwa bgs cikin sauri ya juyo tare da sakin cool murmushi yana faɗin "Alhadulillah Alhadulillah ya Allah muna godiya Allah mai kyauta mai kari ya Allah ya sauke ta lfy amma babyn jidda tace zata riƙe mana mu zamu reni babyn awajen mu zata zauna" murmushi Abba yayi yana matuƙar jin daɗi yadda ƴaƴan sa suke kansu a haɗe suna matikar kaunar junan su ba banbanci ko kaɗan. Juyawa Aryan yayi ya cigaba da aikin da yake Sai da ya tabbatar bgs Khalid hiyana duk sun fita daga haɗari sanna ya fito daga ɗakin tare da Abba suna tafiya suna hira kai tsaye part ɗin Ummi ya nufa "Aryan ba wanka zakaje kayi ba? ina kuma zaka tafi" "Abba ba zan iya zuwa ko ina ba har sai naje na duba lamrat na mata kyau ta mai girma sanna nayiwa Yusuf congrat" girgiza kai Abba yayi yana farinciki ya wuce part na shi, Aryan kuma ya shige part ɗin Ummi. A hankali Zahra ta lallaɓo ta fito daga part ɗin bgs ta nufi ɗakin da su hiyana ke kwance dan taga lokacin da bgs ya shigo da hiyana ta window ɗakin ta. Zubawa hiyana ido tayi tana hawaye kafin ta juya ta koma wajen yaya Khalid zama tayi kusa da shi tana shafa face nashi tana tofa masa addu'a,ta rame sosai saboda tunani da rashin barci da bata yi two days ba slowly ta kwanta a gefen sa ba jimawa barci ɓarawo yayi awon gaba da ita Karfe 9 na dare bgs ya farka a hankali ya waro idon sa, kuka ya fara ji kasa kasa cikin sauri ya miƙe daune tare da zuro kafar sa kasa da kyar ya iya cewa "auta me ya same ki kike kuka Aryan meke faruwa!?" sai lokacin Zahra dake rungume da Aryan tana kuka ta juyo tare da sakin Aryan ta tafi da gudu ta faɗa jikin bgs. Cikin kuka take faɗin "yaya Prince naji yaya Aryan yana faɗa wa Abba wai yaya Khalid ya rasu amma da na tambaye sa sai yace min wai aa bai rasuba kuma wlh naji lokacin da ya faɗa wa Abba banyi barci ba" waro ido waje bgs yayi da karfi yace "what!!? Slowly ya ɗago idon sa ya kalli Aryan tare da ɗaga masa gera ɗaya alamar tambaya girgiza masa kai Aryan yayi alamar tabbatar masa da zancen Zahra gaskiya ne yaya Khalid ya rasu,sakin Zahra yayi ya miƙe da kyar sai lokacin ya lura dasu Ammi dake wajen bai bi ta kan kowa ba ya nufi gadon da Khalid ke kwance fuskar sa tayi fari tas kamar babu jini kura masa ido bgs yayi yana kallon face nashi sosai Juyowan da zai yi sai ganin Zahra yayi tana kokarin faɗuwa kasa,cikin zafin nama ya tarota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sumammiya, yana kokarin ɗaukan ta ya kai ta saman gado Aryan yayi saurin ansan ta dan bai san ta famawa bgs hannun sa. Cikin karyewar zuciya Ammi tace "wai meke fatuwa ne? ga hannun ka da ciwo hiyana na kwance jikin ta duk bandeji Khalid kansa duk bandeji wai menene ya faru!?" Komawa saman gadon sa bgs yayi ya zauna cikin sanyin murya yace "Ammi haɗari muka haɗu da shi" dogon sakati su Ammi sukayi gaba ɗayan su har suna haɗe baki,Ummi ce tayi ta maza tace "ai na hakan ya faru?" "no Ummi ba wai haɗari da mota bafa kidnaping na Khalid da sister wasu sukayi ni kuma tsabar tashin hankalin da na shiga lokacin dana binciko location ɗin sai na tafi ni ka ɗai kuma ban ɗauki makami ba burina kawai na isa in da suke,ashe yan ta'addan suna riƙe da manyan makamai sai suka farmin Allah ya tsare Aryan ya kawo mana ɗauki" ya kai karshen magana tare da kwanciya saman gadon. Addu'a sosai su Ummi suka musu akan Allah ya tsare daga sharrin duk wani abun halitta. shiru palon yayi kowa da abun da yake tunawa Almost 1h sunyi shiru ba wanda ya sake magana. Dogon numfashi yaja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya a hankali ya fara salatai tare da ambato sunan Allah,a sukwane bgs ya miƙe ya nufesa yana kiran sunan sa,da sauri gaba ɗaya family sukayo kansa suna faɗin "Khalid!! Khalid" hannu bgs ya ɗaga musu alamar suyi shiru karsu ruɗar da shi. Shiru sukayi suka zuba masa ido ya jima yana salati da ambato sunan Allah kafin daga bisani ya waro manya manyan idon sa yana bin ɗakin da kallo. Kamar wadda akayi wa allura haka ya miƙe zubur yana faɗin "kar kuyiwa sister komai dan Allah ni ku kashe ni ku kyaleta ta tafi kuyi hakuri" dafa kafaɗar sa bgs yayi cikin nitsuwa yace "Khalid now your safe kayi shiru" kara waro ido waje Khalid yayi sai yanzu ya lura dasu Ammi ɗaya bayan ɗaya ya fara binsu da kallo, Kan face bgs ya tsai da idon sa cikin dashewar murya yace "ina sister take?" da hannu bgs ya masa nuni da gadon da take kwance,yunkurawa yayi zai mike,yayi saurin komawa ya zauna sakamakon jirin da ya ji ta na neman kwashe sa, kasa kasa yace "yinwa nake ji over" tun bai karisa rufe baki ba Fahad ya juya ya nufi fridge ya ɗauko masa fresh milk mai sanyi ya dawo ya miƙa masa,ansa yayi yana kokarin buɗe wa bgs yayi saurin anshe wa yana faɗin "abu mai zafi sosai zaku bashi ba mai sanyi ba" bai kai ga karisa maganar ba Aunty mardiya ta fice da sauri. Jim kaɗan ta shigo hannun ta ɗaya ɗauke da plate mai ɗauke da ferfesun kayan ciki sai tiririn hayaki yake ɗayan hannun nata kuma rike da cup mai ɗauke da haɗaɗɗiyar tea mai zafi, ta kawo ta mikawa bgs ansa yayi ya zauna gefen Khalid ɗin da kansa ya fara bashi a baki. Sosai Khalid ya ci abincin sai da ya cinye tas ya shanye tea ɗin ma tas mikewa yayi ya kwanta yana faɗin "Alhamdulila Allah na godema da ka bani yan uwa masu kaunata" shiru ɗakin ya sake yi ba wanda ya sake magana Sallama suka jiyo daga bakin kofar shigowa ɗakin a tare suka kai kallon su wajen yaya bello ne da hasana rike da hannun hajjo. barka da zuwa Ammi ta musu,cikin fara'a suka amsa tare da karisa shigowa ɗakin Ɗaya bayan ɗaya suka bi mutanen ɗaki suka gaida su kowa ya amsa musu ban da bgs,dan shi ko kallon inda suke bai yi ba "Ammi ina mara lfy take? ita mukazo dubawa zamu shiga part naki wani soja yace kuna nan" cewar yaya bello,satar kallon Ummi Ammi tayi ta kasan ido dan bata son Ummi ta san da zancen Aunty farida, Abba ne yayi saurin cewa "kuje part ɗin Ammi tana zuwa" yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin da sauri, Ammi tabi bayan sa gaba ɗaya family suka bi bayan Ammi sai yan kame kame Ammi take bata son Ummi ta bita part nata saboda Aunty farida amma ba yadda zatayi dole ta hakura suka tafi tare gaba ɗaya ɗakin ya rage daga hiyana dake kwance sai bgs da Khalid da Zahra dake sume Aryan ma yabi Ammi dan yaje ya duba jiddan sa. A palo suka samu Aunty farida kwance kamar dai kullun zama sukayi saman sofa,kowa ya zauna saman sofar da yake so. Ba karamin mamaki Ammi ta shaba ganin Ummi taga Aunty farida kuma bata ɗaga hankalin ta ba "Me ya faru Ammi? naga kin sunkuyar da kai kinyi shiru" cewar Ummi "kiyi hakuri Ummi wlh....bata kai karshen maganar ba Ummi ta dagatar da ita ta hanyar cewa "aa ba sai kin min wata bayani ba dani dake duk ɗaya ne awajen ƴaƴan mu duk abun da zan iya yiwa farida kema zaki mata kuma banji komai ba dan kin ɓoyemin bata da lfy ni daɗin hakan ma naji tun ranar da Aryan ya kawo farida gidan nan na sani. duk da rashin lfy nata ya dame ni amma ban nuna ba kasan cewar nasan kun ɓoyemin ne dan karna shiga damuwa yanzu ma na biyo kune dan inason sanin halin da take ciki" Ammi na kokarin yin magana yaya bello yayi saurin katse ta da cewa "subhanallah wanna ai asiri aka mata ya akayi hiyana bata sanar da ku ba? ko dai bata gani bane Ammi ya akayi baki gane ba? Wanna ai mugun asiri ma aka mata ba mai sauki ba" gaba ɗaya idon mutanen palon ya dawo kan yaya Bello mikewa yayi ya dawo kusa da Aunty farida yana kare mata kallo cikin ruɗu Ammi tace "wlh Bello ni nadaɗe da watsar da duk wani abu na kauye yanzu ba abun da na sani game da gargajiya na manta komai shi ya sanya ban gane ba" "ina akwatin bappa da hiyana ta ɗauka? Dan kwanaki naje ɗaukar akwatin inna tace hiyana ta ɗauka ku kawo akwatin bazaa rasa makarin asirin nan a cikiba sanna daman ina son inyi magana da hiyana akan akwatin dan kafin bappa ya rasu ya bani wasiya akan idan su hiyana sun mallaki hankalin kansu na basu sakon dake cikin akwatin" shiru palon yayi duk sun zubawa Ammi ido suna jiran suji me zata ce "Bello hiyana ce ta ɗauki akwatin kamar yadda inna ta faɗa amma ban sa aina ta ajiye akwatin ba,ke diyana ko kin sani?" Shiru diyana dake zaune kusa da yaya Aryan ta ɗan yi kafin tace "eh Ammi kamar naga ta ajiye cikin jakar Qur'ani bappa da ta ɗauko jakar yana drawer sa kayan mu" tun diyana bata gama rufe baki ba Aunty mardiya ta miƙe ta nufi ɗakin nasu. Jim kaɗan ta dawo ɗauke da jakar a hannunta, yaya Bello ta mikawa sannan ta zauna kusa da Aunty farida Buɗe jakar yayi ya fito da akwatin yana karewa akwatin kallon "ina key ɗin akwatin yake?" Ya tambaya yana dawo da kallon sa kan Ammi "a haka mukaga akwatin babu key mun duba key ɗin a ɗakin bappan amma bamu gani ba" yaya bello na kokarin yin magana Aryan ya rigasa da cewa "ku fasa akwatin mana tun da ba key" murmushi kaɗan yaya Bello yayi kafin yace "ai akwatin bazata fasu ba koda kuwa bindiga zaka sa mata ni na san in da key ɗin ma yake sai dai nayi tunanin ko sun gani sun ɗauka ne ka ne yasa na tambaya" da sauri Ammi tace yauwa bello tun da ka sani ka ɗauko ka buɗe mana dan Allah mu samu feeda ta samu lfy" "aa Ammi kona ɗauko key ɗin ba zai buɗuba sai hiyana ce kawai zata iya buɗe wa dan bappa yace ita kaɗai ce zata iya buɗe akwatin duk kuma wanda yayi gigin kuskuran gwada buɗe wa tofa komai ya faru shi ya jawa kansa ko diyana ba zata iya buɗe wa ba sai hiyana bappa ya nunamin in da key ɗin yake da jimawa kuma ina da tabbacin yana wajen,yanzu dai sai yaushe hiyana zata farka?". Gaba ɗaya jama'ar palon kallon su ya dawo kan Aryan suna jiran suji yaushe hiyana zata farka ta buɗe musu akwatin nan. "Aryan yaushe Hiyana zata farka?" Cewar Ammi dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar zuciya kafin yace "In Sha Allah muna sa ran gobe ma zata iya farkawa domin bullet ɗin bai shiga jikin ta sosai ba a baki baki ya tsaya bgs ya...bai kai karshen maganar ba yayi shiru yana ɗan satar kallon Ammi ta gefen ido "yayi me kuma? Ammi ta jefo masa tambaya,tana kare masa kallo ɗan sosa kansa yayi kafin ya waske da cewa "yayi mata treatment mai kyau" shiru Ammi tayi tana tunanin "anya ba wani abun suka aikata ba dan dukka yaran nan basu saba karya ba idan suka yi kuma sai an gane yanzu dai Aryan karya yake ba haka yayi niyar faɗa ba akoi dai wani abu amma koma me zan binciwo wlh idan har yanzu yaron nan yana kallazawa hiyana sai ya rabu da ita ta auri wanda take so yake son ta kuma sai dai ya nemi wata uwar ba ni ba haba yaro ne baya jin magana idan baa aure ni zan auri Abban ku ne har na haife ka ne?". Buɗe jakar da kyau yaya bello yayi ya fito da wata katuwar littfin tafsiri ya buɗe tsakiyar littfin ya ɗauko wani ɗan karami key mai shegen kwalli yana ɗaukan ido key ɗin mai design ɗin yatsun mutun karami mikawa Ammi key ɗin yayi yana faɗin "Ammi ki ajiye gobe da safe zamu zo idan hiyana ta farka sai ta buɗe mana akwatin ni kuma na haɗawa Aunty farida magani dan na san akoi magunguna sosai a ciki wani lokaci idan nazo nace wa bappa cikina na ciwo a cikin akwatin yake ciro magani ya bani" ansan key ɗin Ammi tayi tana mamaki tace "Amma gaskiya wanna key ɗin yana bani mamaki tun muna yara haka yake wanna kwalli har yanzu bai dai na ba kamar ansa kwai mai haske a cikin sa ko aina baban mu ya samo ɗan akwatin nan oho" kallon key ɗin dukka jama'ar palon sukayi. Hannu Aryan ya miƙa wa Ammi alamar ta bashi key ɗin,ba musu ta miƙa masa,ya ansa tare da mikewa yana faɗin "bari na ajiye sa awajena zuwa gobe" ya kai karshen maganar tare da nufar hanyar fita sai da ya kai bakin kofar fita ba tare da ya juyo ba yace "my jidda ki same ni a ɗaki na ina son magana da ke" da sauri tace "yaya Aryan nifa bana iya tafiya sosai ko ka manta ne? Yanzu ma nan da ɗakin Ammi bana iya zuwa kuma wlh har yanzu zafi wa....bata kai karshen maganar ba tayi shiru sakamakon juyowa dayayi a sukwane ya watsa mata harara. kasa sukayi da kai a tare daga shi har ita kasan cewar sunga jama'ar palon na kallon su,shafa gashin kansa yayi cikin jin kunya yace "Aunty mardiya pls ki taimaka mata zuwa ɗaki" ya kai karshen maganar tare da juyawa yana kokarin fita da sauri diyana ta kuma cewa "yaya Aryan nifa wlh ba zanzo ɗakin kaba salon ka sake kara y....bata kai karshen maganar ba Ammi ta daka mata tsawa "wai ke diyana yaushe zaki yi hankali ne? ya Allah kasa akoi maganin hankali cikin akwatin bappan nan dan na gaji da haukan kin nan!!" sunkuyar da kai Aryan yayi ya fice da sauri dan diyana na neman tona masa asiri. wani irin bakin ciki da kishi ne yaya Bello yaji ya tokare masa makoshi dan dagaji yadda diyana tayi magana yasan in da zancen nata ya dosa duk da cewa yasan ba samun diyana zai yi a matsayin mata ba tariga ta masa nisa amma yana bala'i son ta da kaunar ta kuma dole yaji kishi To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu 💖The talent troupe writer's 💖 💋Duk Karfin Izzata 💋 By Star Lady Page 40 Yau hiyana ta cika 2 days kwanche bata ko motsi,ba karamin tashin hankali bgs ya shiha ba,ya rame ya sauya har wani duhun wahala yayi baya zuwa ko ina kullun yana zaune kusa da gadon ta dan gani yake kamar idan ya tafi zata farka ba'a gaban saba, Aryan yana kokarin wajen kwantar masa da hankali. Khalid kuwa ya samu sauki ya warke sumul har ya fara jinyar yaron cikin jikin sis love ɗin sa. A ɓangaren Yusuf ma kulawa ta musamman yake bawa baby lamrat dan ji da cikin nan nashi yake kamar me. Ahmad kuwa soyayya babu kama hannun yaro tsakanin sa da hajjon sa yanzu ya sata a makaranta shi da kansa yake kai ta ya kuma ɗauko ta. fahad da Amrat zuba soyayya suke suma iya son ransu sai dai har yanzu Fahad na ɗaga mata kafa. Ba yadda ba'ayi da diyana ba akan ta koma part ɗin yaya Aryan amma taki har da kuka tana rantsuwa akan ba zata koma ba,haka Abba yace a kwale ta zuwa gaba kaɗan ta ɗan kara hutawa sosai Aryan ya shiga damuwa dan yana kaunar jiddan sa yana bukatar ɗumin jikin ta yana son ganin ta kusa da shi,amma haka ya hakura ya kyale ta ya sai mata waya dan su rinƙa hira amma ko ya kira tana gani bazata ɗauka ba idan ya shigi Part ɗin Ammi sai ya gudu ta ɓuya tun yana iya ɓuyewa har abun ya fara bayyana dan har rama yayi Saboda tunanin jiddan sa ita kuma jidda wasan ɓuya ma take da shi yanzu ko ajikin ta sai kiba take tana kara haske duk wasu albarkatun jikin ta sai kara girma suke. Yau tun safe Abba yayi kiran family meeting. 9am gaba ɗaya family suka haɗu a palo har da Aunty Amarya Aunty Maryam Aunty farida da bata da lfy ma an ɗauko ta hiyana ce dake sume bata zoba. Cikin nitsuwa Abba ya fara magana "ku bani hankalin ku, yanzu tun da Allah ya sanya Ahmad ya samu lfy zai koma kan kujerar mulkin sa dan na gaji" kasa da kai Ahmad yayi cikin karyewar zuciya yace "Abba dan Allah kabawa uncle Aliyu mana" "aa Ahmad Aliyu ba zai ansa mulki ba meeting ɗin nan ma danace yazo cemin yayi bashi da time dan haka ku kyale batun Aliyu next week zaka koma kan kujerar mulkin ka" shiru palon yayi ba wanda ke magana yaya bello yana son yayi magana akan hiyana amma yana bala'i tsoron bgs dan yaga yadda bgs ke bawa hiyana kulawa kuma fuskar bgs babu alamar wasa ko kaɗan kallo ɗaya zaka masa ka gane mutun ne mai bala'i zafin rai. "Akoi mai magana a cikin kune!?" Cewar Abba Ammi na kokarin yin magana sukajiyo voice ɗin hiyana kasa kasa da kyar ta furta "Assalamu alaikum" a sukwane bgs ya ɗago kai tare da kai kallon sa bakin Kofar shigowa,tabbas itace tana tafiya tana dafe bango sai taga taga take kamar zata faɗi,a zafafe ya miƙe ya nufeta,kamar wata yar baby haka ya ɗauko ta ya dawo da ita saman sofar da yake zaune ya kwantar sa ita yana faɗin "kar ki tashi dan baki gama warkewa ba" hararar sa ta kasan ido tayi kafin ta kawar da kanta daga kallon sa Alhadulillah Alhadulillah shine abun da jama'ar palon ke faɗin,ba tare da Aryan yayi magana ba ya miƙe ya bar palon. jim kaɗan ya dawo hannun sa ɗauke da akwatin bappa da key ɗin kusa da hiyana yazo ya mika mata,kafin ta ansa bgs ya rigata ansa yana faɗin "ne menene wanna ɗin!?" "Ka bata zata buɗe mana ne" cewar Ammi dan tasan tana ce masa magani zaa ɗauka wa Aunty farida zai iya hanawa yace sai dai a kira likita. Ba musu ya mikawa hiyana akwantin ansa tayi ta yun kura zata mike,cikin sauri ya mikar da ita a hankali ya zaunar da ita tare sa saka mata pillow a bayan ta, a kule tace "kar ka sake taɓani yaya Prince!" a sukwane ya waro manya manyan idon sa waje yana kallon ta ba shi ka ɗai ba kowa na palon ya girgiza da jin maganar hiyana barin ma Abba da Ammi, ita ko hiyana ko ajikin ta ɗaure fuska sosai ta kara yi tana faɗin "Ammi taya ake buɗe a kwanakin?" Zama bgs yayi kusa da ita yana kallon ta har yanzu mamaki yake me yasa tace kar ya sake taɓata ko dai zafin ciwo ne ya sanya tace hakan?. "Bello ka nuna mata ta yadda zata buɗe" cewar Ammi mikewa yaya Bello yayi ya nufota yana faɗin "to Ammi" bai kai ga karisawa wajen ba bgs ya ɗaga masa hannu yana faɗin "ni bana bukata in dai sai wani ya nuna mata yadda ake buɗewa to sai dai kar a buɗe" ya kai karshen maganar tare sa ansan a kwanakin yayi wurgi da shi,shiru palon yayi duk kan su suna tsoron yiwa bgs magana jiki ba kwari yaya Bello ya koma wajen zaman sa ya zauna. girgiza kai Ammi tayi ta miƙe da kan ta ta nufi akwatin ta tsugunna tana kokarin ɗauka sai ganin bgs tayi ya rigata ɗauka ɗaure fuska tayi tana kokarin yin magana idon ta ya sauka kan Abba dake girgiza mata kai alamar tayi shiru,ba musu tayi shiru ta koma saman sofan da ta tashi ta koma ta zauna. Miƙa wa hiyana akwatin bgs yayi yana faɗin "ba sai wani ya nuna miki ba ki buɗe da kan ki" ansa tayi tana bin wajen sanya key ɗin da kallo Daga karshe ta ɗauko key ɗin a hankali ta zura a ramin tana zurawa key ɗin ya kwace kansa yayi cikin akwatin ɗan karamin kara akwatin yayi alamar yana buɗuwa. Ya ɗau tsawon yan mintoci yana yar kara kafin ya tsagaita jim kaɗan akwatin ya buɗu wani daddaɗar kamshin turare ne ya fara fitowa daga akwatin nan take ya gauraye palon. mikawa Ammi akwatin hiyana tayi Ammi ta ansa ta mikawa yaya Bello, ya ansa ya fara fitar da abubuwan dake ciki wani magani ya fito da shi kalar ruwan ganye ɗagowa yayi ya kalli Ammi cikin nitsuwa yace "Ammi babu maganin da zai karya asirin nan sai dai maganin da zai juya asirin ya koma kan wanda ya mata hakan" shiru Ammi ta ɗan yi kafin tace "aa Bello bai kamata mu zama irin ɗaya da su ba bai kamata mu mai da musu kan su ba ka dai kara dubawa" cike da jin haushi Aryan yace "kai zoka haɗa mata maganin ya koma kan nasu mana ba susuka haɗa ba suje chan su karata ai zasu san hanyan da zau bi su warware idan ma ya kamasu" da sauri Khalid ya ansa zanchen da cewa "kana da gaskiya Aryan tun da su basu da imani har suka iya mata wanna abun tofa ya zama dole su ansa hukunci ka mai da musu da kayan su kan su" gyaran murya Ummi tayi kafin tace "ranka ya daɗe me kace ya za'ayi!?" gaba ɗaya palon kallo ya koma kan Abba. Shiru ya ɗan yi na yan mintoci kafin yace "ayi yadda Aryan yace dan sun nuna ainihin rashin imani dan haka a mai da musu da kayan su" kallon yaya Bello Aryan yayi yana faɗin "sai ka fara aikin ko" "ku bani ruwa a roba tukun nan" cikin sauri amrat ta miƙe ta nufi waje. Jim kaɗan ta dawo hannun ta ɗauke da ruwa a roba mai ɗan faɗi, gaban yaya Bello tazo ta ajiye masa tana faɗin "yaya Bello gashi nan". Jawo roban ruwan yayi ya fara karanto nasi falaki kulhuwa Ayatul kursihu yana tofawa cikin ruwan yana zuba garin maganin,bayan ya gama sai ya karaton ayoyi goma cikin ruratun bakara daga shafin 8 na farko ya karanta sau biyu sanna ya rufe da amanar Rasuluh. Bayan ya gama haɗa komai ya ɗago ya kallin su Ammi yace "to ku shirya kuma duk ku fara addu'a a ranku dan shaiɗanun aljanu aka haɗata da su idan sun fita zasu iya komawa kan ɗaya daga cikin ku" jin haka ya sa diyana ta miƙe a sukwane ta koma kusa da Aryan ta zauna ta kankame hannun sa tare da kwantar da kanta a kafadar sa,saura kaɗan dariya ya kubce masa saboda razanar da diyana tayi ashe dai akoi abun da take tsoro Fahad kuwa rungume amrat ɗin sa yayi tare da kwantar da kan ta saman faffaɗar kirjin sa, kallon hiyana bgs yayi ya ga hankalin ta ma baya kansa "sister ki rufe kan kin nan da kyau" ko kallon in da yake hiyana bata yi ba sai ma kara ɗaure fuska tayi sosai ta kawar da kanta gefe duk abun da suke kan idon Ammi da Abba suke mamaki Abba da Ammi keyi to meke faruwa?. A hankali yaya Bello ya ɗago kan Aunty farida yana faɗin "ku buɗe min bakin ta" sakin diyana Aryan yayi yana kokarin miƙewa diyana ta fasa kara tana faɗin "ni wlh tsoro nake ji!" alama da ido bgs yayi masa akan ya koma ya zauna ba musu ya koma ya zauna ya rungumo jiddan sa, miƙewa bgs yayi ya kariso wajen ya tsugunna ya sanya hannun ya ɗan buɗe bakin Aunty farida da sauri yaya Bello ya fara zuba mata ruwan maganin, ihu ta fasa tana kokarin kwache kan ta da karfi yaya Bello yace "ku rinƙe ta da kyau lokacin da zakuyi faɗa da sheɗanun aljanune yayi ku gwada musu karfin ayar Allah" gaba ɗaya mutanen palon sai da suka girgiza ganin yadda Aunty farida ke kokarin faɗa da bgs tana son kwace kan ta, wani wawan damka bga yayi mata a wuya yana kokarin mai data ya kwantar da sauri Ummi ta miƙe zata bar palon dan bazata iya ganin abun dake fatuwa ba "Hauwa'u ki dawo ki zauna ayi komai a gaban ki" cewar Abba Ummi kamar zatayi kuka haka ta dawo ta zauna ta sunkuyar da kanta kasa. Ganin Aunty farida na neman tafi karfin bgs ne ya sanya Aryan mikewa a sukwane ya kariso wajen suka haɗa karfi suka danne ta,kuka sosai su Aunty mardiya keyi har da Aunty Maryam awan nan karon tayi hawaye. da kyar suka samu Aunty farida ta nitsu amma duk ta kukkije musu jiki ta jiwa Aryan ciwo a wuyar sa duk dauriya irin na Ammi sai da tayi hawaye Abba ma daurewa kawai yake ya sunkuyar da kansa kasa Aunty mardiya Aunty salma kam baa magana sunyi kuka har idon su ya sauya. Bayan Aunty farida tayi shiru kamar mai barcine suka sake ta dukkan su suka koma suka zauna suna mai da numfashi kallon yaya Bello Abba yayi yace "yanzu sai me kuma bawan Allah" "babu komai Abba In Sha Allah tana tashi zata dawo dai dai Kum.....bai karisa maganar ba Aunty Amarya ta fasa ihu ta faɗi kasa tana birgima tana faɗin duk abun da ta aikata daga farko har karshe,kallon kallon juna suka farayi gaba ɗaya jama'ar palon sun ma kasa magana masu kuka sun tsai da kukan nasu chak. sai da Aunty Amarya tayi surutan ta daga farko har karshe sanna tayi shiru tana kallon sama, mutuwar zaune Aryan yayi ya kasa magana gaba ɗaya palon ba wanda ya iya cewa komai almost 30mins sanna Aryan ya miƙe tare da dafe sai tin zuciyar sa ya nufi hanyar fita yana faɗin "uwar da ta haifeni ita ta kashe min ɗan uwana da hannun ta ta jefamin yan uwana cikin tashin hankali ta haukata min matata ta haɗa Ahmad da bala'i ta haɗa Aunty farida da ciwo innalillahi wa Inna ilaihir rajiun Allah ka ɗauki raina na huta dan ba.... Bai kai karshen maganar ba numfashi sa ya ɗauke diff rai yayi halin sa ya yanke jiki zai faɗi a sukwane bgs ya kariso wajen ya taro sa yana kiran sunan sa a ruɗe "Aryan!!! Aryan!!! Aryan!!! Kada kamin haka kada kamin haka Aryan kayi wa Allah karkasa hakan a ranka kar ka cutar min da kan ka" yana magana cikin fitar hayyaci cikin tashin hankali "Aryan kasan dai nima bazan iya rayuwa ba tare da kai ba ko? Pls my blood ka tashi karka min haka" ya kai karshen maganar tare da shinfiɗe Aryan a kasa yana danna masa kirjin sa da karfi karfi, ganin bgs ya fita hayyacin sa yana kokarin yiwa Aryan illa ne ya sanya su Khalid suka kariso wajen da gudu suna kokarin jan bgs baya a fusace yayi watsi da su ya koma kan Aryan yana bubbaga masa kirjin sa yana kiran "no Aryan no i said no!!? Kuka sosai su Aunty mardiya suke Aunty maryam kam tama kasa kukan tayi mutuwar zaune sumar zaune Omar yayi. yaya Bello kuwa lallaɓawa yayi ya kamo hannun hasana da hajjo suka bar palon, tashin hankali ya hana Abba yin magana Ammi Ummi duk bakin su ya mutu sun kasa ko motsi daga in da suke,runtse ido hiyana tayi tana hawaye ba karamin tausayi yaya Aryan ya bata ba Yusuf Khalid jiki ba kwari suka miƙe daga watsi dasu da bgs yayi suka koma kusa da matan su suka zauna dan wanna bala'i yafi karfin tunanin su Haidar ma hawaye yake Fahad kuwa ya sunkuyar da kansa kasa ya kasa ko motsi mikewa Aunty Amarya tayi ta rarrafo zuwa kusa da Aryan ta tsugunna cikin kuka tace "kayi hakuri ɗana ka yafemin ni da kai na na kashe yaya dukka biyu wayyo Allah na shiga uku na" ta kai karshen maganar tare da kai hannun ta saman kumatun Aryan, wani wawan damka bgs ya mata a wuya ya zaro idon sa da sukayo jaa kamar jini cikin tsawa yace "idan kika sake taɓa min ɗan uwa wlh ba abun da zai hanani kashe ki azzaluma kin cuci rayuwata wlh idan Aryan bai tashi ba sai na miki kisan wulanci" waro ido waje Ammi tayi dan bata taɓa ganin bgs cikin tashin hankali haka ba ganin sa a haka ba karamin tsoro ya bata ba gaba ɗaya ya canza lokacin guda fuskar sa tayi jaa kamar jini gashin jikin aa duk sun mimmike idon sanna kamar jini haka ya zamo jiyoyin kansa kamar zasu fito wajen gashin kansa ya watse sai cije lips yake da karfi. gaba ɗaya family dake palo sun tsorata ainun da ganin yananin da bgs ya shiga. Zaro ido waje Aunty Amarya tayi kamar idon nata zasu faɗo kasa saboda shakar da bgs ya mata gashi kuma yaki sakin wuyar nata Cikin sanyin murya da tausayin ƴaƴan nata dan tasan yadda bgs ke bala'i son Aryan kamar ransa Ammi tace "ka sake mata wuya kaji? zata iya mutuwa fa" "ta mutu mana ta mutu Ammi menen amfanin ta aduniya daman wlh idan Aryan bai tashi ba da kai na zan mata kisan wulanci saboda neman duniya ta tarwatsa mana farincikin rayuwar mu saboda son duniya ta kashe min ɗan uwana kuma ɗan cikin ta tir da shaiɗaninyar zuciya ya Allah duk in da muke dagani har yan uwana ya Allah ka tausaya mana ka bar mu da imani" ihu diyana ta fasa ta miƙe da sauri ta dawo kusa da Aryan tana faɗin "yaya Aryan karka mutu ka barni dan Allah ka tashi" wurgi da Aunty Amarya bgs yayi ya miƙe ya ɗauki Aryan ya saɓa sa a kafaɗa ya nufi waje da shi sai lokacin Abba ya samu damar yin magana yace "Safras ka dawo da shi nan karka kaishi ko ina" ba musu bgs ya dawo da shi ya shinfiɗe sa saman sofa mai zaman mutun 3. Ihu Aunty Amarya ta farayi tana murkusoso ba wanda ya kulata sai Ammi da Ummi su suka nufe ta suna karanto mata addu'a cikin ihu take faɗin "ƴaƴa na ku yafe min na shiga uku ni da kai na na kashe Aiman yanzu gashi na sa Aryan ya haɗiye zuciya ya mutu me ya rage min innalillahi nayi nadamar zuwata duniya sadiya kin cuce ni kin gama dani inna...bata kai karshen maganar ba rai yayi halin sa zuciyarta ta buga, kallon Ummi Ammi tayi kafin su juya a tare su kallin Abba yayin da shima su yake kallon, girgiza masa kai sukayi a tare alamar shikenan ta tafi kawar da kansa gefe yayi alamar ko in kula after some minutes Palon yayi shiru ba abun da kake ji sai sautin shesshekar kukan diyana ta kankame hannun Aryan sai kuka take, ruwan sanyi roba uku bgs ya zubawa Aryan amma shiru shiru Aryan bai farfaɗo ba,dafe kai bgs yayi da kyar ya iya buɗe bakin sa saboda bacin rai yace "Abba dan Allah ku ɗauke gawar matar nan ban son ganin ta tana kara bakan tamin rai tana kara sani naji kamar zuciyata zata fashe ta fito waje" cikin karyewar zuciya Omar yace "Abba muje mu sallace ta ko?" "aa Omar ni bazan sallaci Hajara ba sai dai ku" shiru Omar yayi yana mai tausayin mahaifiyar tasu a kule Ammi tace "idan na isa da ku ku tashi kuje ku shirya makara akira mai mata wanka ku sallace ta ku kai ta ma kwancin ta" a sukwane bgs ya ɗago kai yana kallon Ammi ɗaure fuska sosai Ammi tayi alamar bawa sa a tattare da ita mai da kansa yayi ya sunkuyar. jiki ba kwari su Khalid suka mike suka fice daga palon ya rage daga matan sai bgs da Abba. After 3 days Har yau Aryan bai fargaɗo ba tashin hankali ba kaɗan ba bgs ya shiga dan zuciyar Aryan gab take da bugawa gashi bai farfaɗo ba bare su bashi hakuri su taushe sa. Ko yaushe diyana tana kusa da shi tana kuka anyi rarrashin duniya taki yin shiru kuma taki matsawa kusa da shi. Yauma kamar kullun misalin karfe 8 na safe tana kwance kusa da shi tana kuka kasa kasa,idon ta duk sun kunbura ta sauya kamar ba ita ba bgs na zaune gefen ta ya zuba musu ido yana jin tausayin su na ratsa shi Aunty farida na gefen bgs tasamu lfy sumul sumul abun ta. Su Khalid kuwa suna wajen ansan gaisuwar rasuwar Aunty Amarya A hankali Aryan ya waro idon sa waje tare da ɗaga hannun sa ɗaya ya ɗaura bayan diyana dake kwance kusa da shi ta bashi baya tana kuka l. kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "my jidda me ya sanya kike kuka? Ko so kike ki ƙaramin ciwo kan ciwo ne? kin san fa kukan ki ciwo ne agareni a yanzu bayan Abba bgs Aunty farida ke kaɗai nake kallo naji daɗi a raina ki dai na kukan nan haka ya isa, ji nake kamar kina chakamin mashi a zuciya ta idan kina kuka" a sukwane diyana ta juyo cikin shessheka tace "yaya Aryan dole zan yi kuka ba kai ne ka... Bata karisa maganar ba ya rufe mata baki da hannun sa tare da jawo ta jikin sa yana ɗan bubbuga bayan ta sai lokacin idon da ya sauka kan bgs da Aunty farida,yana kokarin yi musu magana bgs yayi saurin ɗaga masa hannu alamar yayi shiru dawo da kallon sa kan diyana yayi cikin zolaya yace "my jidda ba kince baki so na ba me kuma ya saki kuka dan zan mutu?" "Yaya Aryan ka dai na faɗin haka wlh bazaka mutu yanzu ba kuma Ni bance bana son ka ba ina son ka mijina ina son ka sosai" "eyeee babyn yaya Aryan yau ta dai na jin kunya har da cemin miji da ina da lfy danayi sujudur shukur na godewa Allah" miƙewa bgs da Aunty farida sukayi suka bar ɗakin dan sunga Aryan da diyana sun fara sakin layi. Rungume ta sosai Aryan yayi yana rarrashin ta ita kuwa sai zuba masa shagwaɓa da kalaman love take "my jidda waya koya miki kalaman soyayya" ya tambaya yana gyara mata kwanciya ɓoye fuskar ta tayi a girjin sa kafin tace "a littfin Romeo na Princess Teema na koya" shafa gashin kanta ya fara yi yana faɗin "wayace ki rinƙa karanta Novel?" "Yaya Aryan ina karanta Novel ne dan na koyi yadda zan rike ka" waro ido waje yayi tare da sakin ta yana kokarin mikewa zaune,da gudu ta mike ta bar ɗakin,bin bayan ta da kallon yayi har ta fice murmushi ya saki kafin yace "Nagode wa Allah daya nunamin ranar nan da jidda ta ta sauya har da zubamin kalaman soyayya" ya kai karshen maganar tare sa zuro kafar sa kasa ya mike da kyar yana taga taga har ya fice daga ɗakin ya nufi wajen Abba. Yau ne Abba ya kira meeting na karshen akan issue marigayya Aunty Amarya, gaba ɗaya family sun taru a palon. Abba cikin nitsuwa Abba ya fara magana "Aryan na san baka sani ba Allah ya yiwa mahaifiyar ku rasuwa tun shekaran jiya ina fatan kuma zaku yafe mata abun da ta aikata muku? Ni dai har ga Allah na yafe mata haka Aisha da Hauwa'u suma sun yafe mata kuma zan zo naji kun faɗa da bakin ku kun yafe mata sanna ku cigaba da neman mata gafara wajen Allah" a tare suka amsa da "Allah ya yafe mu tare Abba mun yafe mata" ajiyar zuciya Abba ya sauke kafin ya cigaba da cewa "to sai batu akan mulki munyi magana da Aliyu zai dawo Nigeria next week ya ansa mulkin sanna na sanya antona asirin da Hajara ta binne a kan mulkin nan,gaba ɗayan ina mai sallamar ku akan ku koma bakin aikin ku tun da komai ya dai dai tun" "no Abba komai bai dai dai tu ba dole na kama wanda ya sanya aka kama su Khalid" cewar bgs jinjina kai Abba yayi kafin yace "haka ne to Allah ya bada Sa'a akoi wani mai magana!? Shiru palon yayi Aryan ya sunkuyar da kai kasa yana mai takaicin rasuwar da Aunty Amarya tayi ba tare da ta nemi yafiyar mutanen da ta cutar a rayuwa ba. "Abba ina da magana" cewar hiyana nan take kallon ya dawo kanta "to hiyana ina jin ki menene maganar taki faɗi" sunkuyar da kanta kasa tayi cikin jin kunya ta fara magana "Abba kasa yaya Prince ya sake ni bana son shi bana son zama da shi mugune" a sukwane bgs ya ɗago yana kallon ta gaba ɗaya su Khalid kara waro ido waje sukayi suna kallon ta Abba da Ammi ba karamin girgiza da jin maganar nata sukayi ba daurewa Abba yayi yace "lfy hiyana kike son yayan ki ya sake ki!? "Abba ba lfy ba yaya prince ya cutar da ni arayuwa ta sosai nayi hakuri har nagaji bazan iya ba wlh Abba yaya Prince yana gab da kashe idan kuka sake bari na da shi" nan hiyana ta shiga basu lbr duk abun da ya faru na muguntar da bgs ya rinƙa yi mata daga farko har karshe. Tirkashi nan take ainihin ɓacin rai da tashin hankali ya bayyana karara a kan fuskar Abba da Ammi cikin fushi Abba yace "tabbas babu makawa Safras zai sake ki yanzu kuwa ba sai anjima ba" waro ido waje bgs yayi tare da sunkuyar da kansa saka kamar mai tunani wani abu "Auta ku tashi ku je ɗaki bari muyi magana" cewar Aunty farida mikewa Zahra hiyana diyana amrat lamrat sukayi suka bar palon,kallon Omar da Haidar Aryan yayi tun bai yi magana ba suka mike da sauri suka fice. "Safras ina mai umartan ka da ka rubuta takardan sakin hiyana ka kawomin yanzun nan" cewar Abba Aunty farida na kokarin yin magana Abba ya dakatar da ita yana faɗin "kar wanda ya samin baki a maganar nan dole ya sake ta ashe Safras zaka iya kashe yar uwar ka dan kiyayya kajefota daga sama ta faɗa cikin ruwa sanna duk bai isheka ba sai ka harɓeta da bindiga? To wlh ka rubuta sakin ta yanzun nan ka bani a nan na aura mata wanda take so" mikewa bgs yayi ya nufi hanyar fita yana faɗin "bari na kawo maka Abba" mutuwar zaune su Aryan su kayi lallai bgs wato ma bai damu ba bari ya kawo akar dan sakin tab To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Ina godiya da rashin comments da ba ku min 2 days kwata kwata kun dai na comments ko to yayi Allah ya bar zumunci 🙄 Wanna page ɗin naku ne maman amir da Aisha baita jidda my mum Allah ya bar kauna🥰 Page 44 Aryan "Hello Aunty farida pls ki taimaka min ina cikin damuwa wlh my jidda gudu na take bata yarda mu haɗu da ita ba yadda ban yi da itaba akan ɗazun ta kawomin coffee amma taki" daga dayan ɓangaren Aunty farida tace "oh Allah ku dana ke ganin na gama da case na kunma kenan? To bari ina zuwa yan zun nan zan ta zo kuwa" murmushi yayi kafin yace "tnks my lovely Aunty shi ya sa nake son ki" murmushi itama tayi tana faɗin "ai ni burina komai ya dai dai ta tsakanin ku da matan ku ku samu ku haifamana baby's muzo mu ɗauka dan duk wanda matar sa ta fara aihuwa to baby awaje na zai zauna" cikin sauri yace "aa Aunty farida nan fa ɗaya ni gaskiya na riga da babyn Yusuf sai dai ki jira na bgs" tsaki Aunty farida taja kafin tace "bgs ko ɗan albarka zanyi bayani ne" "eh gaskiya Aunty farida naji daɗi da kuka masa haka yanzu zai san darajar sister" girgiza kai kawai Aunty farida tayi dan tasan da bgs da Aryan bakin su ɗaya yanzu ba karamin aikin Aryan bane idan ta faɗi wani maganan yaje ya mai da wa bgs "kai dai bari na turo maka jiddan ka" bata jira amsar sa ba ta katse kiran dan tasan wani tambayar zai jefo mata. A palo ta isko diyana hiyama Zahra A'isha Zainab suna hira "my diyana tashi kozo muyi magana da ke" da sauri ta mike ba nufi Aunty farida hannun ta Aunty farida ta kama suka wuce ɗakin Ammi zaune suka isko Hajj fateema saman gado tana latsa waya,cikin harshen larabci Aunty farida ta sanar da hajj fateema abun dake faruwa na diyana taki yarda da Aryan,a fusace Hajj fateema tace cikin harshen larabci "gaskiya ku kuke biyewa yaran nan sati uku mijin ta na binta tana guduwa ina kuke son yasa ransa da wanne ɗaya zai ji rashin uwa ko rashin mata kai jama'a kuma Ammi sai ta zuba musu ido? To ni wanna iskanci ba dani ba tun wuri yaran nan su kwanshi kayan su yanzun nan ba sai anjima ba su kuce ɗakin mazajen su yau naji tsiya to waje suke son mazajen suje su nemi mata ne? Shima Aryan ɗin da nashi laifin tun yaushe ka make ta amma sai ka tsaya ka biyewa yarinya tana juyaka kai daɗi soyayya ko? To su diyana dai basu yi hankalin sanin soyayya ba idan ka biye musu gasuwa zakayi" "oh god ke Hajj fateema gaskiya kin cika zafi ai dake da Prince ɗin ba banbanci wajen zafin rai nifa yanzu na kawo tane mu mata nasiha kuma mu mata dabara yadda zata rike mijin ta" guntun tsaki Hajj fateema taja kafin ta mike ta nufi waje tana faɗin "ke ki zauna ki lallaɓata ni bari ki gama naje na kora su lamrat su wuce ɗakin mazajen su ga garinma da hadari ban iya ɗaukan iskan cin nan nasu" ta kai karshen maganar tare da ficewa daga ɗakin, girgiza kai Aunty farida tayi dan daman tasan halin hajj Fateema da ɗaukan zafi akoi ta da zuciyar bala'i. "Aunty farida me ya faru na ga Ummin mu tana masifa da larabci" ɗan buge mata baki Aunty farida tayi kafin tace "baa cewa uwa tana masifa kice meya sa take faɗa ko me ya ɓata mata rai kinji? Karki sake cewa babban mutun yana masifa" gyaɗa mata kai tayi tana faɗin "to" "yauwa yanzu kin san me nake so dake" girgiza kai tayi alamar a'a "yauwa kin san dai ni mai son ki ce ba zan so ai miki wani abun da ba dai dai ba yanzu na jiyo kishin kishin yaya Aryan naki yana neman wata mata zai kara aure wai tun da ke baki son shi baki bashi kulawa kina gudun sa" ihu diyana ta fasa tana faɗin "Aunty farida dan Allah kice masa ni bana son kishi kishiya muguwa ce ba kin ga abun da inna habiba ta mana ba dan Allah ki faɗa wa yaya Aryan ina son shi kuma kome yake so wlh zan masa ni bana son ya kalli ko wace mace sai ni ka ɗai wayyo Allah zan mutu idan akan min kishiya" abun ma dariya yaso bawa Aunty farida su diyana har da cewa zata mutu oh wanna yarinya "my diyana kiyi shiru kiji me zan faɗa miƙi" dai na ihun tayi amma bata dai ma hawaye ba "yanzu kin san me? Girgiza kai tayi alamar a'a "good ai yanzu kece kawai zaki iyasa Aryan ya fasa neman Auren da yake idan kika fara bashi kulawa kina nuna kulawan ki akan duk wani abun da yake so ki rinka gudun duk wani abun da baya so kirinƙa zama kusa da shi ko wajen Ammi sau ɗaya zaki rinƙa zuwa a rana da safe kuje ku gai da Ammi Abba Ummi shike nan ki koma kusa da mijin ki ki zauna daman ke ba sai an miki magana akan kwalliya ba kin iya sai dai yanzu ki rinƙa sawa yaya Aryan kana nan kaya irin yan wando zuwa cinyan nan da yar riga karama sanna ki rinƙa yi masa shagwaɓa kamar dai yadda na san kin nan karki yarda ki rinƙa zama saman kuje idan kuna tare ajikin sa zaki rinƙa zama,wani lokaci idan kuna zaune kice masa ya tashi ya goyeki cikin shagwaɓa fa zaki faɗa masa hakan kirinƙa yi masa kalamai masu daɗi ki dai na shirmen da kike ɗin nan ki nitsu ki kama kan ki sanna cikin wasa ki rinƙa saka kananan kayan sa wani lokaci haka idan kuna tare nasan kasan ku da sanyi to idan kun koma idan ya sa manyan kayan sanyin san nan in kuka kwanta a gado ki rinƙa shigewa cikin rigan nashi cikin shagwaɓa kice yaya Aryan sanyi nake ji idan ya dawo wajen Aiki ki ansa abun dake hannun sa ki cire masa ta kalma ki masa oyoyo first tare da bashi hot kiss sanna ki cire masa ta kalma karki yarda ki barshi yana wanka shi kaɗai tare zaku rinƙa yi idan kika barshi yaje wanka shi kaɗai zai fara tunanin baki son shi har ya fara tunanin wata mace to karki yarda ki bashi chance da zai tuna wata idan kunyi wanka ki rinƙa taya shi goge jikin sa ki taya shi sa kaya idan kuna cin abincin ki rinƙa bashi a baki kina masa hira mai daɗi kina haɗawa da shagwaɓa" tun da Aunty farida ta fara magana diyana tayi shiru ta sunkuyar da kai kasa kamar malama "my diyana kar kiji kunyata ni Auntyn kice muje next topic dukka kannena nasan halin su fiye da tunanin ki na san abun da suke so da wanda basa so Aryan bgs Fahad mutane mai matsananciyar sha'awa sosai sai kun daure ni nama yi mamakin da har yanzu dake da hiyana da Amrat baku samu ciki ba to dai yanzu daurewa zakuyi har ku saba sai magana ta gaba idan kuna tare a gado karki rinƙa kwanciya shiru ki kyale sa sai dai shi yayi ta wasa da ke ba,duk abun da ya miki kema ki mai da masa da martani karki bari ya fiki idan kina bari yana finki to zai karo miƙi kishiya nasan bazaa rasa gumba Larabawa da kayan mata a jakar Ummin ku ba dan duk zuwan da zatayi tana kawo min bari na duba muku zan sa a ɗauko muku kayan gyara da turaruka da sabulan gyaran jiki daga Maiduguri yanzu dai tashi kije kiyi wanka ki tsala kwalliya da kayan barci masu kyau yadda na sanki da bulbula turaren nan haka zakiyi ki tashi kan yaya Aryan karki bari yayi tunanin wata kinji? gyaɗa mata kai tayi tare da mikewa duk jikin ta ya mutu Aunty farida ta kashe mata jiki tana kokarin fita Aunty farida ta kuma cewa "my diyana kar ki manta duk lokacin da mijin ki ya nemeki kika ki biya masa bukatar sa zaki shiga tsinuwar Ubangiji sanna ina kara tunatar da ke akan duk abun da yake so matikar bai taɓawa Allah ba ki taya shi son wanna abun Allah zai baki lada kuma ya saki a aljanna idan kuma kinga mijin ki yana kokarin kauce hanya kiyi gaggawar dakatar da shi da nuna masa illar hakan ta yadda zai fahimter a ta kai ce dai ki mai da mijin ki tamkar baby sabon aihuwa jeki shirya da wuri" to ta amsa da shi sanna ta fice da sauri ajiyar zuciya Aunty farida ta sauke kafin tace "to na gama da matsalar Aryan saura na Prince bari na samu hiyana in jarraba mu gani ko a dace Allah ka dai dai ta mana la muran nan" ta kai karshen maganar tare da mikewa ta binciki trolley Hajj fateema ta fito musu da kayan gyara ta nufi waje tana faɗin "diyana manya zakiyi bayani yau ai da Prince da Aryan da Fahad matan su sai sun haɗa da sallan dare da hakuri musamman Prince ina tausayawa hiyana baiwar Allah zakiyi bayani har da cewa baki son shi bari ya rike ki a rannan ne zakice baki son shi da tushe yar kani". Saman kadon ɗakin su diyana ta ajiye musu kayan gyaran ta dubi Kofar toilet da diyana ke ciki tana wanka tace "my diyana idan kin fito ga naki a kan gado ki ci kaɗan kaɗan ki ajiye sauran karfa kici dayawa to idan ki kaci dayawa babu ruwana bari na kaiwa su Auta nasu" daga cikin toilet diyana tace "to" "ah ah haf my diyana wayace miki ana magana a toilet idan kikayi magana a toilet Mala'ikun Allah zasu tsine miki karki sake" daga cikin toilet ɗin ta kuma cewa "to Aunty farida ba zan sake ba" "subhanallah diyana ai sai dai kar a sake kuma dan sakewa kam kin sake" "aa Aunty farida nace bazan sake bane ae kuma da gaske bazan sake ba" tsaki Aunty farida taja tanufi hanyar fita dan idan ta biyewa diyana zata kwana a nan. Ko da diyana ta fito wanka ɗaure da towel shiryawa tayi cikin wasu arnan kayan barci riga zuwa cinya gaban rugar a buɗe sosai tana da ijiya a gaba rigar tana da laushi kamar bargo bata sa bra ba haka ta bar tula tulan ta dan sauri take taje ta cirewa yaya Aryan tunanin wata mace kamar yadda Aunty farida ta faɗa mata gaba ɗaya ta ruɗe sai sauri take ko pant bata sa ba ta zuba turaren humra a jikin ta sai zuba kamshi take kamar anyi ɓarin turare a jikin ta,bakin gado ta dawo ta zauna su amrat duk Hajj fateema ta korasu ɗakin mazajen su sai hiyana dake sharan barci Abu ta kayan gyran da Aunty farida ta ajiye mata tace ta ci kaɗan ta dauko ta buɗe gumbar kwakwa ta fara ci. Sai da ta cinye tas ita da akace taci kaɗan sai da ta cinye komai tas taji kayan zaki har da lashe laida sanna ta miƙe ta kwashe ledojin ta zubar a abun zuba shara ta ɗauki high heel ta sanya a kafar ta har ta kai bakin kofa zata fita sai kuma ta dawo ta tara gashin kan ta ta ɗaure ta ɗauki hulan rigar barcin ta sa akan ta ta ɗauki hijabin hiyana har kasa tasa ta mufi waje tana faɗin "dole na baryin duk abun da yaya Aryan baya so dan karyayi tunanin wata mace yace kullun na rinƙa rufe masa jiki na na rinƙa sa ɗankwali to dole na sa yau dan yayi farincikin" ta kai karshen maganar dai dai lokacin da ta shiga kitchen ta gaɗa masa coffee mai zafi sanna ta ɗauka ta wuce Part nashi. a palo ta tsaya ta cire hijabin jikinta ta ajiye saman jugera ta gyara jikin ta sanna ta nufi bedroom nashi hannun ta riƙe da kyakkyawar cup ɗin coffee. Tana shiga dai dai lokacin ya fito wanka ɗaure da towel a kugun sa ya wuce gaban mirror jin motsin mutun ya sa ya ɗago kai ta cikin mirror ya kalleta tsaye take a bakin kofar shigowa rike da cup a hannunta a sukwane ya juyo dan tabbatar wa kansa abun da yake kallo. Kallon ta yake ya kasa kawar da kansa "wai shin mafarki nake ne ko gaske my jidda" sunkuyar da kanta tayi kasa ta fara wanna takun nata mai ɗaukan hankali ta nufesa kallon ta yake har ta iso gaban sa bai sani ba kasa ta tsugunna ta tattara nitsuwar ta cikin sanyin murya tace "yaya Aryan barka da dare ya gajiya" kasa magana yayi dan shi gani yake mafarki yake a iya sanin sa jiddan sa bata da wanna nitsuwar,cikin shagwaɓa tace "yaya Aryan wai bazaka amsa gaisuwa ta bane?" Kara ruɗewa yayi duk da cewa yasan diyana da shagwaɓa amma na yau daban ne Ganin ya mata shiru ne yasa ta miƙewa ta juya ta fara taku mai ɗaukan hankali ta nufi saman table ta ajiye masa cup ɗin ta nufi kofar fita cikin shagwaɓa take faɗin "daman nasan yanzu yaya Aryan ka dai na so na wata kake so shi yasa nake maka magana kaki amsawa" dai dai zata fita taji ya mata wani wawan damka a kugunta ta baya sai da ta tsorata,turo ɗan karamin bakin ta tayi ta ɗan ɗago kai cikin shagwaɓa tace "yaya Aryan ka bani tsoro fa" hannun sa ya zura ta saman marar ta ya juyo da ita sai da suka ja numfashi a tare kallon face nata yake da kyau kasa kasa yace "is that you? My jidda ko dai mafarki nake" dukan wasa ta kai masa a kirji tare da kwanciya a kirjin nashi ta fara magana cikin shagwaɓa "nine mana yaya Aryan ko dai na maka kyau sosai ne? Har yanzu dai bata canza ba tana son ace tayi kyau. bakin sa ka kawo sai tin kunnenta kasa kasa yace "my jidda ai ke duniyar kyau ce daga kanki kuma ai anrufe kyau bayan ke ba wata mai kyau kuma" ya kai karshen maganar tare da ɗaukan ta chak ya nufi saman katafaren gadon sa da ita. Tare ya kwanta da ita a jikin sa tare da ja musu blanket ya rufe su gaba ɗaya har kai "My jidda nayi missed naki sosai" "yaya Aryan nima nayi kewar ka ai" "da gaske mai jidda? Sumbatar kumatun sa tayi subhanallah kara kiɗima shi tayi ya fara zuba mata kalaman soyayya tare da tura hannun sa cikin rigar ta. A sukwane ya ɗago kai jin ta dayayi empty babu pant itako ko ajikin ta sai ma kara shiga jikin sa da tayi tana shafa lallausan gashin kan sa hauran da hannun sa yayi saman tula tulan ta lokacin guda ya kiɗime ya fita hayyacin sa ya fara murzan ta da kyau. Duk abun da ya mata tana kokarin wajen mayar masa da martani kamar yarda Aunty farida tace mata lokacin guda ta tashi kan sa ta ruɗe shi ta kiɗima shi ya fita hayyacin sa sai surutu da sambatu yake mata ita kanta ta fita hayyacin ta dan Aryan ya kware wajen sarrafa mace "my jidda you are special I love everything about you my jidda pls suck my penis" yayi maganar tare da kama hannun ta ya daura awajen bata cikin hayyacin ta bata ɗauke hannun taba sai ma wasa da abun nashi ta farayi kara yayi tare da mikewa cikin zafin nama ya juyar da ita daga sama har kasa ya yage rigar barcin jikin ta hayewa kanta yayi da karfi ya shige ta azaban zafin dataji ne ya sa ta dawowa cikin hayyacin ta Ihu tayi tana kokarin turesa amma ina ta kasa sucking nata yake da karfi karfi sai nishi yake yana gurnani da sambatun kuka take masa da karfi tana faɗin "yaya Aryan zaka kashe ni na tuba kamin a hankali wlh ba zan sake gudun kaba dan Allah kayi hakuri ba zan iya jurewa ba wayyo Ammi na yaya Aryan zai kashe Ni innalillahi" shiko aikin sa kawai yake baya jin me take faɗa ma bare ta sa ran zai tausaya mata. Almost 1h and 30mins ya ɗauka akan ta kafin yayi releasing na spam nashi ko da yayi bai sauka kan ta ba har sai da ya kara 10mins sanna ya zame bananan sa a hankali ya sauka ya koma gefe ya kwanta yana mai da numfashi. Diyana ta sha wahala kamar bazatayi rai ba har da suma tayi kamar basu taɓa karoba. Lokacin da ya dawo hayyacin sa yaga aika aikan da ya sake yi akaro na biyu yayi nadamar kusantar da karfi da yayi shafa kan sa yayi yana faɗin "my jidda ke ɗince ta daban daɗin ki yayi yawa dole haka ta faru yau zan sha dirama kam na sani" ya kai karshen maganar tare da mikewa ya ɗauke ta chak tana sume ta sake jiki kamar gawa ya nufi toilet da ita. Ba Kamar yadda yayi tunani ne ta faruba a tunanin sa idan ta farka zata masa kuka tace bazata sake yarda da shi ba sai kuma yaga akasin hakan kukan zafi kawai take,abun har mamaki ya bashi. sau uku yana gasa mata jiki da ruwa mai zafi idan yayi sanyi sai ya chanza mata wani mai zafi har sau uku sanna ya mata wankan tsarki ya naɗota a towel kamar baby suka dawo ɗaki, saman sofa ya ajiye ta ya nufi gadon yana kokarin cire bed sheet ya jiyo zazzakar voice nata tana faɗin "yaya Aryan ka bari zanzo in chanza wani bed sheet ɗin" a sukwane ya juyo tunani ya fara yi "anya bada aljana na kwanta ba kuwa? idan kuma ba aljana bace to ina bukatar sanin me Aunty farida ta faɗawa jidda ta ta sauyata tashi ɗaya haka" yayi nisa cikin tunani bai ankara ba sai ganin ta yayi a bagan sa tana kokarin cire bed sheet ɗin tana yi tana cheza laɓɓa saboda zafin da take ji rungumota yayi a jikin sa yana faɗin "aa my jidda kinga baki jin daɗi bari na mai daki saman sofa ki zauna sai ina canza bed sheet ɗin idan yaso gobe sai ki canza mana wani" shiru tayi bata yi magana ba dan yana ɗaya daga cikin abun da Aunty farida ta faɗa mata idan yaya Aryan yace abu to kar ta masa musu. Ɗaukan ta yayi chak ya mai data saman sofa ya dawo ya chanza bed sheet ɗin. 2am Duniya tayi shiru bakaji komai sai karan ruwan sama dake zuba kamar da bakin kwarya iska mai matikar sanyin gaske ke kaɗawa gaba ɗaya ƴaƴan Abba masu mata kowa ya rungumi matar sa suna cikin bargo dan yau Hajj fateema ta kori kowa saura hiyana. Kwance yake saman katafaren lallausan gadon sa ya kasa barci sai juyi yake,ya rasa meke masa daɗi ko ta ina ya juya kyakkyawar fiskar hiyana yake gani tana sakin cool murmushi dogon tsaki yaja tare da mikewa zaune ya jawo phone nashi ya kunna wutar screen ɗin 2:05am mai da wayar yayi ya ajiye ya dafe kan sa yana mai karanto addu'ar data zo bakin sa ko zai samu ya dai na tunanin hiyana. amma abun mamaki tunanin nata ma karuwa yake sosai A ɓangaren ita ma hiyana zaune take tsakiyar gado barci ya kauracewa idon ta tun 11pm ta farka banda tunanin kyakkyawan face ɗin mijin ta ba abun da take, har 2:30am tana zaune kafin ta tashi ta ɗauro alwala tazo ta fara gabatar da sallah ta mai rokon Allah daya zaɓa mata mafita akan lamarin auren ta ya zaɓa mata abun da ya fi zama alkhari agareta 3am dai dai bgs ya gama wahala sai haɗa zufa yake ya rasa mafita wayarsa ya kuma jawowa ya fara kiran layin hiyana wayar ta akashe tsaki yaja ya kira layin Aunty farida bugu ɗaya ta ɗaga cikin nuna isa da izza yace "Aunty farida ki bawa sister waya ina son yin magana da ita ko kuma ki turomin ita yanzun nan" daga ɗayan ɓangaren cikin muryan barci Aunty farida tace "eyeee to sannu Abba wlh Prince ka fita ido na ka fita ido na ina faɗa maka wato umarni ma kake bani kenan to wlh ba wanda zai haɗaka da hiyana idan kana son magana da ita kaje kabawa Abba hakuri itama ka bata hakuri komai ya wuce idan ba haka ba daga nan har ka kawo mata takardan ta baka sake ganin ta ko yin magana da ita" cikin fushi yace "hakuri kuma ni ina never wlh" "never ko to kaje never karka sake kirana" tana kai karshen maganar ta latse kiran. Tun bata katse kiran ba yayi wurgi da wayar sa ya koma ya kwanta ya cigaba da juyi har asuba kamar yadda yaga rana haka yaga dare. Washe gari 8am ya fito shirye chikin wando jeans baki da ɗan ratsin fari sai t-shirt fara tas mai laushi yayi kyau sosai kamar dan shi akayi kayan ya tara gashin kan sa ya ɗaure,kallo ɗaya zaka masa ka gane yana cikin matsanancinyar damuwa har yar rama yayi saboda rashin barcin da bai samu yayi ba daren jiya. yazo zai wuce ya shiga Part ɗin Ammi ya hango kamar mutun a garden na gidan kallon wajen da kyau yayi tabbas itace awajen ta dukar da kai kamar mai kuka sanye take da jihabi har kasa ajikin ta ga Abdurahman ɗan mijin Hajj fateema kusa da ita da alama tambayan ta yake ko rarrashi ta, lokaci guda face ɗin bgs ta sauya karara kishin ya bayyana akan face nashi cikin fushi ya isa wajen Wata rikitattiyar tsawa ya daka musu wadda yasa hiyana ɗago kai ta kalle sa "me kike yi a nan!!!? Wanene kuma wanna!!!?" Da gudu hiyana ta miƙe ta bar wajen dawo da kallon sa kan Abdurahman yayi "kai wanene kai!!?" da turanci Abdurahman yace "sorry sir I'm not hearing hausa language" kallon uku goma bgs ya masa kafin ya wuce ya nufi wajen sojojin dake tsaron gidan ba tare da ya sake cewa Abdurahman komai ba. Umarni ya bawa sojojin akan su kama Abdurahman su kullesa tare da basa horo mai tsanani dan ya kula matar Brigadier general. ba tare da ɓata lokacin ba sojojin sukayi wa Abdurahman diran mikiya suka kamasa yana faɗin "what happened?what wrong I did?" Ko kallo arziki bai samu sun masa ba bare su bashi amsa haka Shahram ya ɗaga sa sama suka wace da shi. bgs kuwa bin bayan hiyana yayi a palo ya same Aunty farida Hajj fateema Aunty mardiya Ammi sai hiyana data shigo yanzu ta kwanta kan cinyar Ammi tana goge ido cikin tsawa yace "ke zonan!!" a razane ta mike daga cinyar Ammi ta ruga zata shiga ɗakin su "ki zonan nace ko!!! Ya furta ciki wata gigitatchiyar tsawa chak hiyana ta tsaya tare da sakin kuka mai sauti ta kasa juyowa kuma ta kasa tafiya kuka take mai tsuma zuciyar mai sauraro tsawa ya kuma daka mata "wai ba dake nake magana bane!!!? "Shige ɗaki hiyana" cewar Ammi a fusace ya ce "kizo nan nace!!!" Tirkashi Ammi na kokarin sake yin magana Aunty farida ta dakatar da ita ta hanyar sufe mata baki dan tasan bgs baya hayyacin sa idan Ammi ta biye masa Za'a iyayin ɓatacciya,mikewa Aunty faridan tayi ta nufi hiyana dake tsaye kamar gunki sai kuka take,hannun ta ta riko tajata da sauri suka wuce cikin ɗakin su. a zuciye ya juya ya bar ɗakin ba tare da ya sake magana ba a ransa yana tunanin abun da zai yiwa su Aunty farida Yana fita part nashi ya koma after 30mins ya fito hannun sa ɗauke da glass cup mai ɗauke da lemun kwalba kai tsaye part ɗin Ammi ya wuce,yayi Sa'a alokacin babu kowa duk sun tafi palon Abba yin breakfast,kai tsaye ɗakin su diyana ya wuce Zaune ya sameta saman gado ta kifa kai da guiwa kamar mai kuka kasa kasa yace "ansa ki sha" a sukwane ta ɗago kai da zata masa gardama amma ganin fuskar sa babu alamar wasa ne yasa ta ansa ta sha raɓi ta miko masa sauran "duk ka zaki shanye" "yaya Prince bazan iya shanye wa dukka ba ya....bata kai karshen maganar ba ta saki kofin ta faɗi saman gadon kamar bata da rai guntun tsaki yaja kafin sanya hannu ɗaya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafatar sa ya fice da ita Kai tsaye cikin motar sa ya sanya ta ya shiga da kansa ya tada motar ya bar gidan da gudun gaske da ita To masu karatu sai mun haɗu Monday idan mai dukka ya kai .[7/31, 11:52 AM] SAFIYYA: 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 45 "Ya na ganku gaba ɗaya ban ga hiyana ba ina take?" cewar Abba kallon diyana Ammi tayi kafin tace "jeki kirata tazo taci abinci tana ɗaki" da kyar diyana ta miƙe tana ɗingisa kafa tana kokarin barin waje Aryan yace "dawo ki zauna Auta jeki kirata" kallo juna Yusuf da Khalid sukayi suna guntse dariya dan sun san aika aika Aryan yayi kenan shi kanshi Abba abun yaso bashi dariy, mikewa Zahra tayi ta nufi waje bata kai ga fita palo ba ta fara tikar aman abincin da taci har rige rigen karasowa wajen ta samarin Abba suke har da Aunty farida da Aunty mardiya da Hajj fateema Ammi ce kawai bata ko kalli in da suke ba ta cigaba da cin abincin ta amma aranta tana tausayin autan ta tana jin amai da take har cikin ranta. Bayan ta gama amai ɗin ne Khalid bai damu da zata ɓata masa jikiba ya ɗauke ta chak Kamar yar baby sukayi waje sai sannu su Aunty farida ke mata kallon Abba Fahad yayi kafin yace "Abba meke damun auta?" wucewa Aryan yayi ya nufi table ɗin cin abincin yana faɗin "ina ruwan ka da abun da ke damun ta!? Hararan Aryan ɗin Aunty farida tayi tana faɗin "ina ganin karuwa muka samu Fahad" har suna haɗa baki shida Yusuf da Ahmad wajen cewa "Alhadulillah Alhadulillah Allah yasa twins ne" da sauri Abba ya juyo yana faɗin "kaji ƴaran nan har da haɗa baki wajen addu'ar Allah yasa Twins ne to idan ma twins ɗin ne ai diyana muke sa rai ta bamu twins mu samu little Aiman da Aryan" "Abbba na kasan me? Cewar Aunty farida girgiza kai Abba yayi ya nufi table yana faɗin "aa my daughter" "Hajj fateema ta bani labarin yan uwan ta first born na mamansu triple ne second born twins sai yayan ta wanda take bi sai ita da husainan ta suma twins ne sai autan su ita ɗai, ina addu'ar Allah yasa su amrat duk su gaji gefen maman su kamar yadda Hajj fateema ta samu twins Ayaam da Ayana suma su haifo mana twins twins kawai ni ko yan huɗu ma ina so wlh" "sannun ki farida sannu da kokari wato ko yan huɗu ma ke kam kina so ko? gaki sarkin son ƴaƴa su kuma jikin su ya gaya musu baki damuba ke dai su haifa miki kawai ki ɗauka ko!?" Cewar Ummi da sauri Aunty mardiya ta ansa zancen da cewa "wlh Aunty farida na da gaskiya ni har na lissafa ƴaƴan da zan ɗauka akalla zan kwashi 5 wanna ma na ɗauki kaɗan dan kar ace nayi son kai na dayawa" kasa kasa Aryan yace "muku ma sai mu zuba muku ido ku kwashe mana ƴaƴa kenan ko? da yake ce muku akayi mu bamuson rike kayan mu to ni dai idan ma zaku ɗauka ban da nawa ƴaƴan na" Dogon salati Ammi taja kafin tace "oh ni Aisha Allah ka nuna min ranar da yaron nan da Aryan zasu ce suna kunyan wani abun,yara kwata kwata basu san hanyar kunya ba wato baza ku bada ƴaƴan ku ba eyeee to feeda kun dai ji" Abba dai sai murmushin yake dan wanna rigimar tasu ta fi karfin sa yasan mawuyacin abu ne bga da Aryan su yarda a ɗauki ƴaƴan su koda kuwa ƴaƴa 100 zasu haifa yana tabbacin baza su iya bada ko ɗaya yaje ma wani waje da sunan yaje hutu ma,ba zasu yarda ba bare ache kyau ta su Aunty farida suna wahalar da kan sune kawai "Amrat tashi kije ki kira mana hiyanar nan yanzu tana can ta sawa kan ta damuwa ta fito muci abinci" cewar Ummi da sauri Amrat ta miƙe ta fice. Jim kaɗan ta dawo tana faɗin "Ummi nifa na duba ko ina a gidan nan ban ga Aunty hiyana ba" a sukwane suka juyo a tare Aunty farida tace "kin duba Part ɗin Ummi!?" "Eh na duba har ɗakin yaya Prince naje babu kowa kallon Aryan Abba yayi a fusace yace "ina ɗan uwanka ya kai min ya!!? dan nasan idan bata gidan nan shi kaɗai ya fita da ita tun da su biyu ne basu a nan" "Abba ni fa ban sani ba ni tun jiya rabona da shi kila fa wani wajen ta shiga tana toilet ko wani wajen" Ummi ce ta ansa zancen da cewa "eh gaskiyan Aryan ne,ba lallai shi ya ɗauke taba amma Fahad yaje ya tambayo security masu tsaron gate muji shin ta fita daga gidan ne ko tana ciki" "Hauwa'u daman ke kike goyawa Safras da Aryan baya a gidan nan babu in da hiyana zata shiga a gidan nan dan ko Part naki kin san bata cika zuwa ba sai an aike ta kullun tana ɗakin su,bata fita tun da Amrat tace bata nan tofa bata gidan nan ne kai Fahad tambayo security nan muji wlh idan Safras ne ya ɗauke ta ya fita da ita ba da yardan taba sai ransa ya ɓaci" ita dai hajj Fateema tana ganin ikon Allah mutun da matar sa wai dole dole sai an musu iyaka yaro yana son matar sa itama tana son mijin ta amma Abba ya dage sai ya musu gab to. Mikewa Fahad yayi cikin sauri ya fice daga palon ya nufi gate. Jim kaɗan ya dawo ya zauna saman kujerar table ɗin yana faɗin "Abba Shahram yace min bgs ya ɗauke ta sun fita" kallon kallo suka fara yi a palon da sauri Aunty farida tace ku nemosa domin kafin mu taho nan sun samu yar tangarɗa da shi da hiyana ransa a ɓace ya bar part ɗin Ammi kun dai san Prince idan ran sa ya ɓaci baya ji baya gani karyaje yayiwa hiyana illa Aryan ka kirashi" tun Aunty farida bata gama magana ba Aryan ya fito da wayar sa dan yafi kowa sanin halin bgs baya son yayiwa hiyana hakan. Duk wani layin bgs da ya sani daga na gida Nigeria har na ƙasashen waje Aryan ya kira amma dukka a kashe nan take hankalin sa ya kara tashi mikewa tsaye yayi ya fara kiran sojojin dake da kusan ci da bgs amma ina duk wanda ya kira sai yace rabon sa da yayi magana da bgs kusan 1 week kenan daga karshe ya kira babban office nasu na uk ko da ya kira sai ma ce masa sukayi suma neman bgs suke dan akoi wani babban criminal na kasa da kasa da sukayi nasarar kamawa suna neman bgs daya zo ya yanke masa hukuncin daya dace da shi da wuri tun kan yan uwansa su samu labari suyi yunkurin kawo masa ɗaukin yadda zasu kuɓutar dashi amma shiru shiru tun safe suke kiran layin bgs a kashe, a fusace Aryan ya katse kiran ya kira Hisham bugu ɗaya Hisham ya ɗaga ko sallama Aryan bai yi ba yace "Hisham ka samu labarin bgs zai shigo uk ne!? daga ɗayan ɓangaren Hisham yace "aa ni tun da kuka tafi bamuyi magana da shi ba" tsaki Aryan yaja ya katse kiran ya kira babban airport da suke sauka a uk ya tambaye su ko sun samu labarin tashin jet ɗin bgs ne, nan ma suka ce masa aa gaskiya jet na bgs bai ta shi ba,jirgi ɗaya ne zata sauka a nan yau kuma ba daga Nigeria jirgin ya taso ba, tsaki Aryan yaja tare da katse kiran ya kira Malam Aminu Kano International Airport dan yaji jirage nawane zasu bar Nigeria yau, nan suke sanar da shi jirage uku ne suka tashi da safe ɗaya ya tashi 7 ɗaya 8:30 ɗayan ku 9 kuma dukkan su kasashe daban daban zasuje, a fusace Aryan ya gashe kiran yana mai jin haushi bgs ya iya sawa mutane tracker a jiki amma shi bai sawa kan sa ba bare anemo shi. ya juyo ya kalli Abba tashin hankalin dake kan fuskar Aryan ya karasa sauran yan uwan sa shiga tashin hankali rai a matukar ɓace Abba yace "na baka nan da 30mins ka nemo ɗan uwan ka kace masa ya dawomin da ƴata tun bai kai ni kololuwa ba" dafe kai Aryan yayi ya fara tunanin ina bgs ya tafi yasan dai tabbas tun da bgs ya ɗauki hiyana kasar nan zasu bari kuma mawuyacin abune ya tafi uk sai dai wata kasar dan ba zai je in da wani na shi zai sani ba to yanzu ta ina zan fara gashi 30mins Abba ya bani,dogon numfashi yaja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya ya laluɓo number Shahram ya fara kira. Bugu ɗaya sharam ya ɗaga "Shahram ka shirya min tashi yanzun nan" daga ɗayan ɓangaren Shahram yace "zuwa ina oga wajen kasa ko cikin kasa? "Ban sani ba Shahram ban san ina ba amma dai koma ina ne wajen kasa ne nan da 5mins nake son komai ya dai dai ta ganin nan fitowa" yana kai karshen maganar ya katse kiran ya juyo ya kalli diyana"my jidda ɗauko hijabin ki muje" da kyar ta mike tana ɗingisa kasa ganin zata ɓata masa lokaci yasa ya ɗauke ta chak suka bar palon. Kallon Abba Hajj fateema tayi a nitse cikin girmamawa tace "Abba ni a tunanin tun da ya ɗauke ta ku kyale su kawai tun da yana son ta itama tana son shi idan muka takura musu zamu iya ganin ba dai dai ba" "aa fateema bazaki gane bane Safras bai san darajar mace ba kwata kwata idan muka kyale su haka ba zai taɓa ganin hiyana da daraja ba ya kamata ya shawahala kafin mu ba shi ita dan yasan mata ba abun wasa bane ba masu rauni kamar yadda yake faɗe bane duk wani namiji dayayi nasara arayuwar sa idan ka duba gefen sa akoi tsayayyiyar mace kamar dai mata a gefen sa" "to Abba idan ko haka ne Safras dai ba zai sha wahalar nan da kuke tunani ba" "aa fateema aiko sai ya wahala ba dai ya fara son taba ni na aifesu basu suka haifeni ba dole Safras ya fuskanci hukunci dole na koya masa sanin darajar mace" yana kai karshen maganar ya wuce bedroom na shi rai a matukar ɓace, a tare su Aunty farida suka wuce part ɗin Ummi da ɗai ɗai da ɗai ɗai su Omar suka watse kowa yayi Part na shi Tsaye yake gaban mirror yana gyara gashin kan sa da alama daga wanka ya fito hiyana na shinfiɗe saman wani katafaren gado wadda ya amsa sunan shi gado,gadone mai girman gaske shifiɗe da blanket mai bala'i laushi kamar jikin mage fari tas tana mike plat bata numfashi da alama asume take. Shi kuma gogan bayan ya kammala gyaran lallausan bakin dogon gashin kan sa,ya fito da wata allura yana haɗawa kasa kasa yace "gaskiya Eshat kin gama dani kin koyamin tausayin mutane yanzu bana iya yiwa wani ɗan adam hukunci ba tare da nayiwa kai na alluran da zata kara min karfin zafin zuciya ta yadda zan hukunta mutun ba tare da naji tausayin saba why kika mun haka my Eshat? Why kika sa nake jin tausayi dayawa haka bana iya hukunci ba tare da alluran taurin zuciya ba oh god da sake gaskiya" ya kai karshen maganar tare da sirawa kansa alluran a jijiya hannu lokaci guda idon sa suka sauya sukayi ja sosai zufa ya fara karyo masa daga kai jijiyoyin kansan nan duk suka mike duk wani gashi dake jikin sa sai da ya mike. Cikin zafin nama ya juya ya nufi wani ɗan karami kyakkyawar ɗaki. After 10mins ya fito shirye cikin wando jeans blue da t-shirt baki ba karamin kyau yayi ba sai dai kallo ɗaya zaka masa ka girgiza dan fuskar nan tasa kamar hadari a ɗaure take tam. Gefen hiyana ya zauna tare da shafa kumatun ta kasa kasa yace "i love you my Eshat saura yan mintuna ki tashi idan kin tashi ki kulamin da kan ki sai na dawo" yana kai karshen maganar ya sumbaci gefen kumatun ta ya mike cikin sauri ya fice daga ɗakin yana taku irin na jaruman maza kai daga ka gansa kaga dakken namiji mai ji da karfi da lafiya. Tafiyar sa ba jimawa dan bai fi 5mins da fita ba ta farka slowly ta waro manya manyan idon ta waje,da kyar ta iya mikewa zaune tana bin ɗakin da kallo gaba ɗaya jikin ta ciwo yake mata kamar wadda akayi wa duka,a hankali ta zuro kafafunta kasa gadon ta mike tana bin ɗakin da kallo a ranta tana faɗin "inane kuma nan" katafaren window dake ɗakin ta nufa wadda akalla girman window ya kai bango guda na ɗakin, ta yaye farar curtain dake jikin window guntun tsakin taja lokacin daga ga ba window bane ashe glass ne a maimakon bango kallon garin ta farayi dajine sosai wajen dan baka ganin komai sai dogayen bishiya kore shar "tabbas nan ba Nigeria bane to waye ya kawo ni nan? ina su Ammi?" Sai yanzu ta tuna da abu na ƙarshe tsakanin ta da yaya Prince na lemon da ya bata a fusace ta saki labulen wajen ta juya tana faɗin "wlh ba zan zauna ba mugu shine zaka kawo ni nan to wlh ba zama zanyi ba sai dai na ɓata amma sai na tafi" tana kai karshen maganar ta nufi wata kofa wadda take zaton itace kofar fita. Tayi Sa'a kuwa itace kofar fita ba tare da bata lokaci ba ko hijabin ta daya cire mata bata ɗauka ba ta sauko kasa nan fa ta tsaya tana tunani inane kofar fita dan kofofi uku ne a cikin palon kasan. Tsayuwar 3mins tayi sanna ta nufi kofar dake tsakiya tayi Sa'a kuwa itace kofar fita tsakar gidan, tsayuwa tayi a harabar gidan tana karewa gidan kallo tana mamakin irin ɗunbun dukiya da aka kashe wa gidan gidane mai matukar kyau da girman gaske gaba ɗaya gidan kewaye yake da ja da koren flowers masu matukar kyau da ɗaukan hankali sai wata ƙatuwar swimming pool dake ɗan gefe kaɗan jibga jibgan motoci masu numfashi biyu a gidan fari da maroon gidan samane hawa biyu ta ko ina gidan nan ya haɗu iya haduwa tunani ta fara yi "wai shin wanna gidan wanene?" bata karisa tunanin ba manya manyan idon ta su sauka kan tambarin sunan PRINCE SAFRAS da manyan baki a samar babban kofar shiga palon ta in da ta fito kenan dogon tsaki taja ta juya ta nufi tampatsetsen gate ɗin gidan da alama babu mai gadi a gidan dan kwata kwata babu ɗakin mai gadi ta lallaɓa kamar ɓarauniya tana taku saɗab saɗab wai dan ko akoi wani a gidan ma karya jiyo takun ta har ta kai bakin gate ɗin tana kokarin bugewa abun mamaki sai ganin gate ɗin tayi ba zai buɗe ba sai an sa password a kule ta rubuta sunan sa SAFRAS kara gate ɗin yayi alamar ba haka bane password ɗin. ta gwada sunayen bgs data sani duka har da Don amma yaki buɗe wa har ta juya zata koma cikin gida sai kuma ta juyo da sauri ta shigar da sunan Aunty farida da manyan baki FARIDA nan take tampatsetsen gate ɗin ya wangale kansa tsabar murna bata san lokacin data buga tsalle tana murna tana ihu ba. da gudu ta fice daga cikin gidan. tana fita gate ɗin ya koma ya kulle kan sa a hankali ta fara tafiya sai lokacin ma ta lura ashe ba takalma a kafar ta haka zalika babu ɗankwali a kanta bare haka hijabi kallon hanyar ta farayi wajen shiru babu kowa sai dogayen bishiyoyi da kukan tsuntsaye lokacin guda taji mugun tsoro ya dira mata a ranta juyawa tayi ta kallin gidan taga gate ɗin ya rufe kansa tunani ta fara "ina zan je? wana sani a kasar nan kasar ma da ban san wace kasa bace yanzu yaya Prince yazo ya gina wanna tampatsetsiyar gidan a wanna dokar dajin lallai baya son zaman lafiya" tayi nisa cikin tunanin da take tana tafi a hankali sai gani mutun tayi a gaban ta kallo ɗaya ta masa ta kara tsorata sanye yake cikin kayan maharba ya ratiyo kwari da baka a kafaɗar sa yana rike da wata iriyar dabba mai ban tsoro daya kamo a daji kanin abun da ya rinƙe yasa ta fasa ihu ta watsa a guje ta miki hanya da gudu mutumin yabi bayan ta. gudu take kamar zata tashi sama dai dai lokacin bgs ya danno hancin motar sa layin ya dawo ɗaukar pistol guns nashi daya manta saura kaɗan yabi ta kanta da mota ya taka wata mahaukaciyar birki wadda sai daya buga kan sa da jikin steering motar. ganin bgs yasa mutumin ya gudu ya shiga cikin daji, ita kuwa hiyana batama lura da waye a cikin motar ba tana kokarin cigaba da gudu bgs ya buɗe kofar motar cikin zafin nama ya mata wawan damka a gashin kai gashi daman yanzu alluran da yayi take ratsa jikin sa ji yake kamar ya shake ta ta mutu dan haushi ɗaukan ta yayi chak ba tare da ya rufe kofar motar ba ya bar motar a wajen ya nufi gida da ita ihu take tana kai masa duka a baya tana faɗin "yaya Prince ka sauke ni bana so karka mai dani gidan ka ka rabu dani ban son ka wlh ba zan zauna da kai ba ni duniya zan shiga tun da bazaka sake ni ba" tana magana tana ihu tana kai masa duka abaya ko sauraran ta bai yiba kai tsaye ɗaki ya mai data yana zuwa yayi wurgi da ita saman gado cikin ɓacin rai yace "yanzu ne zaki ce baki so na da hujja!!" yakai karshen maganar tare da dankar kayan jikin sa ya yage su gaba ɗaya ya jubar ihu ta fasa ganin sa ba kaya ta mike tana kokarin sauka gadon damko kafar ta yayi ya jawota ya dawo da ita tsakiyar kadon "dole yau na sai ta miki kan ki dake rawa ai na kyale ki ne shi yasa kike abun da kikaga dama" yana kai karshen maganar ya yaje kayan dake jikin ta daga sama har kasa yayi wurgi daku ya haye kanta ya rufeta gaba ɗaya ba halin guduwa yau bai bi ta kan tula tulan ba shigar ta yayi mai gaba ɗaya da karfin gaske ihu take tana bashi hakuri ina baya ma jinta,kuma ko kaɗan bata bashi tausayi ba saboda alluran da yayiwa kan sa ɗazun dukan sa take da iya karfin ta cizo yagushi ba wanda bata masa ba amma ina bai kyaleta ba dan baya hayyacin sa sai da ya mata kacha kacha sanna ya kyaleta tare da komawa gefe ya kwanta yana numfashi da kyar da kyar Yau hiyana anji maza ko motsi bata yi da alama fa rai yayi halin sa dan wanna yafi karfin suma. Almost 1h bgs na kwance kafin ya mike kallo ɗaya ya mata ya kawar da kai dan ko ɗigon tausayin ta bai ji ba ya wuce toilet. After 45mins ya fito ɗaure da towel a jikin sa ya wuce ɗakin ɗazun jim kaɗan ya fito shirye cikin wando jeans baki da t-shirt fara tas ya mufi gaban mirror ya na kokarin fesa turare dai dai lokacin karfin alluran daya ma kansa ta kare ta sake sa ta cikin mirror ya kalli hiyana dake kwance cikin jini kamar gawa,a sukwane ya juyo yana kallon jinin dake malale kalar anyan ka rago gashi still jini ne ke zuba daga jinin ta sosai kamar famfo a kiɗime ya kariso waje tare da hayewa gadon ba tare da ya damu da jinin ta zai bata masa farar rigar jikin sa ba ya rungumota tare da sanya hannun sa a sai tin kirjin ta ba shiri ya ɗauke hannun sa yana karyata abun da ya jiyo "no ba gaskiya bane my Eshat bata mutu ba" kallon gadon yayi da kyau yadda suka ya mutse gadon gaba ɗaya ba karamin rikici sukayi ba kai kallon sa yayi kan kayan sa da kayan ta daya tsagesu gida biyu ba tare da ya damu da jinin dake jikin taba ya saɓeta chak ya nufi waje da ita ya ruɗe har ya kai palo kasa zai fita waje sai ya tuna babu kaya a jikin ta hannu yasa ya ɓallo labulen palo ya rufeta da shi ya wuce wajen gidan gaba ɗaya motar sa na nan yadda ya barta cikin sauri ya kwantar da hiyana a gidan baya ya shiga gidan gaba ya figi motar da mahaukaciyan gudu ya nufi cikin gari. Gudu yake shararawa sosai cikin kankanin lokaci suka isa wani katafaren hospital Suna isa hospital ɗin aka anshe su hannu bibbiyu kasan cewar duk likitocin dake hospital ɗin sun san bgs da Aunty da Yusuf gwajin farko aka tabbatar masa da abun da ya karyata a gida na cewar hiyana ta mutu sakamakon fyaɗen da aka mata ba tare da ta shirya ba lokacin dazaa shigeta ta kame jikin ta sosai sannan bayan da aka gama amfani da ita ba'a kawota asibiti da wuriba ta rasa jini dayawa,kuma da alama wanda ya kusan ceta yana shaye shayen kwayoyi dan ba'a hayyacin sa yayi wanna ɗan yar aika aikan ba da yake likitocin basu san da zancen su bgs sunyi aure ba su duk a tunanin su abakin aiki bgs ya kama wasu sun yiwa hiyana fyaɗe tun da sun saba kawo musu makaman ciyar wannan patient ɗin sai dai awan nan karon patient ɗin nan tasha bambam da kuwace patient da suke kawowa wanna an mata mai kan kankat case nata ya wuci tunanin su Cikin zafin rai bgs ya damko wuyar likitan dake masa bayani ya shaƙesa sosai cikin tsawa yace "karya ne bata mutuba ku dubamin matata ta tashi ko kuma ku za ku mutu yanzu nan" kasancewar duk likitocin dake asibitin sun san bgs da Aryan da Yusuf sai ɗaya daga cikin su yayi gaggawar kiran Aryan awaya dan kar bgs ya kashe musu likita Aryan yasha ruwan mamaki lokacin da ya samu kiran likita ashe bgs na uk thank God shima Aryan ɗin bai jima da shigowa kasar ba dan yana tunanin bgs na nan sai dai ya neme sa wajaje daban daban bai same sa ba har yana shirin barin kasar ya dawo gida Nigeria. ba yadda ba'ayi da bgs ba yaki sakin wuyar likitan nan likita har ya fara fita hayyacin sa To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu [7/31, 9:04 PM] SAFIYYA: 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 46 Ba karamin ɓacin rai Abba ya shiga ba sai dannan sa Hajj fateema da Aunty farida suke shiko Aryan tun jiya da ya tafi shiru shiru ko kiran su awaya bai yi ba. "Abba dan Allah ka dai na sawa kanka ɓacin rai haka bamu son ganin ka cikin damuwa, yanzu dai muyi hakuri mujira mugani zasu dawo ko da haka sun sallame mu"cewar Hajj fateema a kule Abba yace "ni ba ɗaukan ta da yayi suka tafi bane ya ɓata rai abun da ya batan rai shine yau rana ta farko na zana layi wani daga cikin ƴaƴana ya tsallaka kuma a cikin ƴaƴan nawa ma wadda nafi kauna fiye da komai shi ya tsallaka layin da na zana abun yamin ciwo sosai sannan kuma ina son sanin ko suna lafiya dan duniyar yanzun nan kana tare da yan uwan ka lafiya kana ɗan bada baya sai kaji wani abu ya faru to gaskiya ina son sanin wani hali suke ciki ai na suke dan wlh tun jiya zuciya ta ke bugawa ina jin ajikina kamar wani abu ya faru dan a banza haka Safras ba zai kashe duk wata layin da za'a same sa ba" shiru hajj Fateema ta ɗan yi dan ita kan ta idan ta tuna hiyana sai gaban ta ya faɗi ajikin ta tana jin ba lafiya ba dannewa kawai take saboda dalilai biyu na farko hiyana ce yar farin ta na biyu kuma karta tada hankali ta karawa su Abba tashin hankali ban da haka ita kanta cikin damuwa da tashin hankali take kirjin ta sai dukan uku uku yake. Har karfe 1 na rana Abba na tare da su Aunty farida yau ko fada bai je ba dan ɓacin rai a ɓangaren Ammi ma hakan take ta shiga damuwa sosai karfe 1:30 bayan sunyi sallar azahar Abba ya haɗa family sa gaba ɗaya a palon sa banda Hajj fateema kasan cewar ita bata samu yin Sallah akan lokaci ba tana ɗakin Ammi tana sallar azahar. Kallon Khalid Abba yayi yana kokarin yin magana Hajj fateema ta shigo bakin ta ɗauke da sallama tare da wani kyakkyawar balarabe dogo fari tas mai bakin saje yana rike da hannun kyawawan yara biyu farare tas masu kama da shi ga wasu kyawawan yammata kan su ɗaya su uku suna biye da su abaya kallo ɗaya zaka musu ka gane raina ta zauna musu. Da fara'a Abba ya tarbe su har gaban Abba Abu Abdurahman yaje ya duka ya bawa Abba hanu suka gaisa sauran yan matan da yazo da su kuwa sai kallon banza sukewa su Aunty mardiya suna kwaɓe fuska dan basu san kowa awajen ba. lokacin da idon babban cikin su ya sauka kan Fahad dake zaune yana latsawa waya ba karamin girgiza tayi ba dan atunanin ta bgs ne ihu ta fasa tana ja da baya tana faɗin "Oum Ayaam see this man here" a tare gaba ɗaya mutanen palon suka zuya suna kallon in da take nunawa ganin Fahad ne yasa Hajj fateema tayi murmushi taje ta rungumota tana faɗin "Fariza calm down this is not Safras" shiru Fariza tayi sai lokacin ta lura ba bgs bane dan bgs yafi Fahad murɗaɗen jiki da kuma tsawo da cika,amma duk da haka fariza a tsorace take taki sakin jikin ta shi kanshi Abu Abdurahman ya girgiza lokacin da ya gane nan ne gidan su Safras cikin harshen turanci yace "dan girman Allah ku nunamin wacece mahaifiyar jarumin na mijin nan gaskiya Safras duniya ne duk in da ake neman namiji Safras ya kai ina son inga wadda tayi sa'ar haifan wanna ɗaya tamkar da dubun" kallon Ammi Aunty farida tayi kafin tace "ga mahaifiyar sa nan" a sukwane Abu Abdurahman ya kai kallon sa kan Ammi "eh tabbas mahaifiyar sa ce ga kamanni nan wow gaskiya madam ke mai Sa'a ce ina tayaki murnan samun wanna babban kyau da Allah ya miki na ɗa Safras zakin duniya" Abu Abdurahman ya washe baki sai dariya yake yana yabon bgs bai ma san yau gaba ɗaya Abba da Ammi hau shin bgs suke ji ji suke kamar su shakosa dan saushi cikin sauri Abba ya canza topic ɗin hirar cewa "Abu Abdurahman muna son ka sanar damu in da ka samu Hajj fateema har ka Aure ta" Abba yayi sauri canza topic ɗin hirar ne dan bayason Abu Abdurahman ya cigaba da musu zancen bgs abun na ɓata masa rai. Gyara zama Abu Abdurahman yayi cikin harshen turanci ya fara magana "a jidda na haɗu da ita a lokacin tana ciwon hauka naje wani meeting ina fitowa bayan sallar mangariba na sameta wasu samari suna tsokanar ta kallo ɗaya na mata Allah ya jarrabe ni da son ta nasha fama kafin na samu ta yarda na ɗauke ta a motata alokacin matata ma haifiyar su Fariza ta rasu ta barni da ƴara huɗu kana yan uwana sunyi sunyi nayi Aure naki dan ina kaunar mahaifiyar su Fariza amma kallo ɗaya nayiwa fateema naji duk duniya ba wanda nake so sama da ita,ban san kowa na taba ban san ita yar ina bace ni dai kawai na ganta a ciwon hauka, ina ɗaukan ta gidana na wuce da ita tsawon shakara biyu ina mata magani malamai da dama na kira sun zo sun dubata duk wani malami dana kira maganar ɗaya suke min shine asiri aka mata da farko naki yarda dan ni ba irin mutanen nan bane masu yarda da tsuɓɓace tsuɓɓace daga karshe dai na hakura na yarda na fara nema mata maganin makarin asiri, abu na farko daya fara ɗaga min hankali shine lokacin data fara samun sauki sai na fahimci tana da ƴaƴa awata kasar dan mafi yawancin lokaci zakaji tana faɗin "wayyo ƴarana Aisha ta" ni kuma ina bala'i son ta bazan iya rabuwa da itaba dan haka sai nayi kokarin mantar da ita rayuwar ta na baya amma ina abun yaki yuwa domin kamar yadda take kara samun sauki haka take kara zancen ƴaƴan ta bazan iya jure rabuwa da ita ba bani da wani zaɓi da ya rage min nasa amata haɗin asirin da zata manta komai da kowa na rayuwan ta na baya haka ko akayi ta samu sauki ta warke sumul amma bata iya tuna komai na rayuwar ta na baya,duk wanna shakara biyu da fateema ta kwashe a gidana yan uwana basu sani ba daga karshe na koyawa fateema sona sosai sanadiyyar kawo fateema gidana da nayi ne yasa na kwashe su Abdurahman na kai su Madina karatu kuma na hana su dawowa hutu dan karsu zo suga fateema su ɓata min shiri shiyasa na kai su gidan babban yayana Madina sai da na tabbatar fateema tana sona na gama shirya komai da kaina nayi mata hayan iyaye na tura yan uwana gidan suka nema min Auren ta ban bata lokaci ba dan kar asiri na ya tonu nayi gaggawar auren ta dan ko sati biyu ban bari an cika da nema min auren ta ba aka ɗaura Auren ranar ji nayi tamkar an sani a aljannan alokacin fateema tana da karancin shekaru dan bazata wuci 23 years ba hakan yasa na sata nakaranta tana da ƙwaƙwalwa sosai nan take komai ya buɗe mata ta fara karatu gadan gadan na ɗauko mata mai mata lesson a gida lokaci da su Fariza suka dawo daga madina fateema ta rungume su sosai kamar ƴaƴan data haifan hakan yasa na gane ita ba yar kasar makka bace dan matan larabawa yan uwana basu yarda su rike ƴaƴan mijin su hakan yasa na ji tsoron karayin aure abaya lokacin da maman su fariza ta rasu dan kar yarana su sha wahala naji daɗi kuma na kara son fateema ninkin yadda nake son ta da saboda rike min su fariza da tayi da zuciya ɗaya ji nake kamar na mai data cikina ko zan huta saboda so da kauna rayuwar mu tayi daɗi sosai,muna cikin farin ciki da anna shuwa,sai da muka shafe shekara 7 da fateema bata samu aihuwa ba sai a shekara na 8 ta samu ciki nayi murna sosai kuma har lokacin ban ji labarin mai neman fateema ba,da lokacin aihu yayi kasar turai na fita da ita taje ta aihu a can nan Allah ya bamu twins Ayaam da Ayana" ya kai karshen maganar yana nuna kyawawan yaran dake jikin Aunty farida "wanna shine takaitacen labarin tsakani na da fateema" salati Abba ya sa kafin yace "kasan tana da Aure amma saboda son zuciya ka ɓoye ka Aure ta kan Aure innalillahi wa inna ilaihir rajiun duniya ina zaki damu ya Allah ka raba mu da sharrin zuciya wanna zuciya wanna zuciya itake gefe dayawan mutane wuta ya ilahi ya lillahi ya Allah ka sassauta mana zuciyar mu zuciya bata da amfani ko kaɗan wanna case na kun sai mun dangana da manyan malamai dan muji ya matsayin Ayaam da Ayana shin halastattun ƴaƴa ne ko dai suna cikin ƴaƴan shubuha ko dai kai tsaye shegune laila ha illallahu Muhammadar Rasulullah sallahu alaihi Wasallama ka chuchi wayan nan yaran subhanallah ni gaba ɗaya kun ɗaure mun kai" tun da Abu Abdurahman ya fara bayani Hajj fateema ke hawaye yanzu daman Abu Abdurahman cutar ta yayi ita ta ɗauke sa a matsayin masoyi shi ya kara sa ta manta da iyayen ta mijin ta da ƴaƴan ta lallai ɗan Adam baa gane shi ta shigar sa a ido idan kaga abu Abdurahman kaga cikakken musulmi duk in da ake neman cikakken musulmi Abu Abdurahman ya bayyana a face nashi ashe zuciyar sa ba ta musulunci bace tabbas bai kamata mutun ya yarda da mutun ta fannin shigar kamala da siffar kamala ba wlh gwara mai shigar banza ansan dai daman shigar banza yake amma mutun yayi shigar musulunci ya cuceka kai amma Abu Abdurahman ya cutar da addini musulunci tir da shi. Da kyar su Aunty farida suka shawo kan ta tayi shiru suka lallaɓata suka wuce part din Ammi da ita dukar da kai Abu Abdurahman yayi yana faɗin "karki gujeni fateema ina kaunar ki idan kika barni mutuwa zanyi wlh innalillahi nayi nadamar yin hakan" kallon su Fahad Abba yayi yace "ku kai shi ɗakin baki zuwa gobe zan kira malam sai muji me matsayar Auren su da ƴaƴan su tun da shi baban su hiyana ma Allah ya masa rasu ina ganin abun zai zo da sauki" yana kai karshen maganar ya mike ya fice ya nufi fada. Karfe 4 na yamma Ammi ce zaune a bakin gadon Abba Abba na tsaye ya jingina da jikin gadon suna tattaunawa "Aisha munyi kuskure munyi kuskure babba" "wani kuskure kuma mukayi ranka ya daɗe?" "Aisha duk abun da su Safras ke aika tawa yanzu mune sula mu muka ja" "mu kuma ranka ya daɗe ban gane mu muka ja ba" dogon numfashi Abba yaja tare da sauke ajiyar zuciya kafin yace "A'isha mu godewa Allah dayasa har yanzu ƴaƴan mu basu fi karfin mu ba suna jin maganar mu wlh na jinjina musu Aisha idan baki manta ba tun yaran nan basu wuce shekara 9 a duniya ba muka ɗauke su muka maisu kasar turai a tunanin mu gata muke musu Aisha ba gata bane da kan mu muka lalata yaran mu wlh Allah ma yana son mu da rahma da yasa har yanzu suke jin maganar mu Allah na son mu da yasa basu sauka daga tarbiya irin na hausa fulani ba alhadulillah ƴaƴana basu taɓa zina ba basu taɓa shan giyaba basu taɓa sata ba munyi Sa'a ta nan ɓangaren amma idan kika duba ɗabiun Safras ya banban ta da ɗabiar hausa fulani ni kuma ban taɓa damuwa da hakan ba ina ganin ya girma zai iya yiwa kan sa faɗa sai yau na gane kuskuren yin hakan Safras idan yayi zuciya ba mai iya tinkarar sa ko mu da muka haifesa Safras bashi da kunya ko kaɗan in fact Safras bashi da cikakkiyar imani duk na san da hakan a tunani na idan na masa Aure zai iya sauyawa sai kuma na ga akasin hakan ni yanzu damuwa ta karyaje yayiwa yar mutane wani mugunta dan zai iya kashe ta ba damuwan sa bane tun da ya iya jefata cikin ruwa kuma ya iya sa bindiga ya harbeta bayan nan ya bata wahala kala kala Aisha ina na damar tura ƴaran nan kasar turawa da wuri dana bari sai sun girma sun mallaki hankalin kansu" ya kai karshen maganar kamar zai yi kuka "kayi hakuri ranka ya daɗe In Sha Allah babu abun da zai faru" jinjina kai yayi kafin yace "Allah yasa" tare da zama kusa da ita sukayi shiru kowa da abun da yake tunani A ɓangaren su bgs kuwa Ba yadda likitocin nan basu yi ba akan bgs ya sake musu likitan su amma yayi, numfashi likita na gab da ɗauke wa Aryan ya iso cikin zafin nama yasa hannu ya ɓanɓaro hannun bgs daga wuyar likita nan take likita ya faɗi kasa sumamme, a fusace bgs ya juyo ya damki wuyar Aryan,ganin Aryan ne yasa ya zame hannun sa kallon tsab Aryan ya masa cikin sauri yace "bgs lafiya meke faruwa? Meke damun ka? Me ya kawo jini jikin ka? Accident kayi ne? Ina sister? Me yasa kake cikin rafin rai haka? Kamin magana dan girman Allah ina sister?" "Ta mutu ta mutu Aryan ni da kai na na kashe ta ni da kai na na kashe ta Aryan nayi nadamar zuwata duniya nayi k....bai kai karshen maganar ba Aryan ya ɗauke sa da wata wawan gigitatchiyar mari cikin tsawa da zafin ran da bai taɓa shigaba yace "ka kashe ta kake faɗa min!!? Innalillahi wa inna ilaihir rajiun Safras yanzu menene amfanin zuciya dan ina tabbacin cikin zuciya ka kashe ta kana cikin hayyacin ka bazaka kashe taba ka cuce mu bgs ka cuci su Ammi yanzu ina gawar nata yake?" Sulalewa wa bgs yayi ya zube kasa ya kifa kansa a kasa idon sa sunyi ja kamar jini jikin sa har ɓari yake tsabar tashin hankali da ɓacin rai da kyar ya iya faɗin "Aryan ka kashe ni kayiwa Allah ka kasheni na bi matata wlh ba zan iya rayuwa ba tare da Eshat ba son ta ya mamaye dukkan jinin jiki na na cutar da ita ta mutu da bakin ciki na bazan yafe wa kai na ba zuciya ta cuceni zuciya bata da wani amfani a rayuwa sai dai ya kai ka ya baro ka idan ka biyewa zuciya to tabbas zakayi dana sani mara amfani kamar dai ni ɗin nan innalillahi wa inna ilaihir rajiun Aryan ka kashe ni bazan iya kashe kai na ba zanubin zai min yawa nayi dana sanin zuwata duniya na kara mai mai tawa yau zuciya tasa nayi dana sanin zuwata duniya Aryan mari yayi kaɗan a hukuncin daya dace kamin yayi kaɗan ku bani hukuncin dai dai da wanda yayi fyaɗe kuma yayi kisan kai ka hukun tani kamar yadda kake hukun ta criminal ɗin da suka yi wa yarinya fyaɗe kuma suka kashe ta domin abun danayi kenan nima" lokacin guda Aryan yaji mugun tausayin bgs ta rufesa da ya zuciya sosai amma ganin halin da bgs ya shiga yasa ya ɗan sauko dan ko amafarki bai taba tunanin bgs zai shiga wanna yanayi saboda mace ba, dukawa yayi ya dafa kafadar bgs ɗin kasa kasa yace "ina gawar sister yake? Kuma me ya hadaku har ka kashe ta?" Cikin tashin hankali ya fara bawa Aryan labarin duk abun da ya faru tsakanin su "innalillahi wa inna ilaihir haba bgs meyasa zakayi wa kanka allura haka why why? Kafi kowa sanin illar alluran nan sanna kasan a addinan ce ma haramun ne kai da kake yakar Company masu buga ire iren alluran nan kai da kake yaki akan masu fitar da shi kake kama masu amfani da shi why? Yau zakayi wa kan ka meyasa baka kirani ni naje nayiwa criminal ɗin hukun ciba duk da nasan cewa nima yanzu bazan iya hukun ta mutun kamar da ba ni yanzu ko kuna ma bazan iya sawa criminal a jiki kamar da ba amma tun da babban criminal ne zan san ya zanyi yanzu gashi ka ɓata komai mawuyacin abu ne Abba Ammi hajj Fateema kai kowa dake gida mawuyacin abune su yafe maka wlh ni nasan har Yusuf sai ya guje ka akan sister" "Aryan zuciya ta zafi take min Aryan zuciya ta cuceni ta gama dani bani da abun cewa karka ɓoyewa kowa abun dana aika ta ka faɗa wa kowa a gida ta yadda zasu nunamin tsana har na samu zuciyata ta buga na mutu Aryan ina son matata ba zan iya rayuwa babu ita ba tazama bugun numfashi na ina kaunar ta Aryan ina a a a" kasa cigaba yayi da magana sakamakon ciwon zuciya da ta kama shi lokaci guda dafe sai tin zuciyar sa yayi kafin Aryan ya farga sai ganin sa yayi ya sulale kasa yayi flat kamar gawa baya numfashi a ruɗe Aryan ya kira likitoci suka ɗauki sa,sanan yace a nuna masa ɗakin da hiyana ke kwance, ana nuna masa ba tare da ɓata lokacin ba ya shiga cikin ɗakin Tana kwance flat tsabar tayi losing blood furkar ta tayi wani irin yellow kamar ba mutun ba karisowa gaban gadon da take kwance yayi ya zuba mata ido yana kallon ta duk taurin zuciya irin mashi sai da ya mata hawaye cikin kuka yake faɗi "sister ki yafe wa ɗan uwana ya Allah kasa bata riƙe ɗan uwana a ran taba wanna wace irin jarabawa ce innalillahi wa inna ilaihir rajiun ya al...bai karshen maganar ba idon ya sauka akan gefen idon ta hawaye na gangarowa ta wajen yana bin kunnen ta cikin sauri ya ɗaura hannun sa saitin kirjin ta shiru kirjin nata baya bugawa kamar bata da rai da sauri ya zame hannun sa ya kamo tannun ta da karfi ya riƙe sosai yayi shiru kamar mai sauraren wani abu a sukwane ya sakin hannun nata kasan cewar yaji jijiyar hannun ta na harbawa sai dai duk wani jijiya na jikin ta ya tsaya har zuciyar ta ya tsaya da bugawa na ɗan lokaci mawuyacin abune ta tashi ɗiban kayan aikin asibitin yayi ya shiga aikin ceto yaruwar ta duk wani ilimi daya sani a duniyar nan a fannin likita sai da ya tattaro bai ma bi ta kan likitocin ba ya fara tikar aiki dan tana tsakanin mutuwa da rayuwa kai mawuyancin abune ma ta tashi tsaki yaja lokacin daya ga aikin ba zai yiwuba sai an kara mata jini dan jinin ta yayi kasa over cikin sauri ya ɗebi jinin sa ya gwada jinin nasa batayi dai dai da nataba da gudu ya fita ya nufi dakin da aka kwantar da bgs likitoci na kokarin ceto ran shi ya ture su ya ɗaure hannun bgs dake sume ya ɗebi jini gwajin farko yaga jinin su iri ɗaya da hiyana sai dai still jinin bgs akoi ragowar alluran nan da yayiwa kan sa da safe tsaki Aryan yaja kafin yace "da ki mutu gwara na sa miki jinin nashi ko da akoi tangarɗa ai mijin kine kuma yayan ki" yana kai karshen maganar ya koma ɗakin da bgs ke kwance ya fara ɗeban jinin sa mamaki lokacin keyi da basu san Aryan ba da sai suce ya samu taɓin hankali shiko ko kallon in da suke bai yi ba ya ɗebe jini ya fice abun sa dan yanzu rayuwar hiyana ce da muwarsa bai damu da jinin bgs bai dace asa mata ba shi dai tun da jinin iri ɗaya shi kenan ba dai zata tashi ba burin sa ya cika shima da alama ya fita hayyacin sa. Yana kokarin sa mata jinin sai kuma wani tunanin ya faɗo masa akan ya ɓoye hiyana ya kyale bgs akan ta mutu sai ta samu sauki ta dawo dai dai tunani ya fara yi to wace likita ce ta dace tabawa hiyana kulawa dan wanna case natan yasha gaban tunanin sa. yayi tunanin duniyar nan ya kasa tunano likitar ɗa zai iya bari ta kula da hiyana. Daga karshe dai ya saɓe ta a kafaɗar sa yayi waje da ita hannun sa rike da ledar jinin bgs ya nufi motar sa. Da gudun gaske yaja motar dai dai zai fita asibitin yayi karo da wata babban likita babbar mace ce dan akalla zata kai 58 years tsayuwa yayi ya mata bayani a gurguje da yake turawa basu da matsala ta wanna ɓangaren sai ta amince ta shiga motar ta bi sa abun dayasa ta kara yarda da shi dan tasan shi babban soja ne tana ganin su a News shi yasa ta aminta da shi tasan bazasu aikata wani abun da ba dai dai ba. kai tsaye Airport ya wuce da su a jet nashi aka ɗauke su zuwa us dan bai san bgs yasan hiyana na raye duk da yasan yanzu bgs yayi nadama amma suna bukatar kawar masa da zafin zuciyar san nan. Katafaren gidan Bgs dake us suka wuce duk wani abu da likitar zata bukata ya sai mata sanna ya zube musu kuɗi dayawa har ya fita sai ya kuma dawowa dan gani yake kamar zasu bukaci wani abun ATM card nashi ya ciro ya ajiye musu tare da faɗa wa likitan pin number sa sanna ya wuce nan take dr ta ɗorawa hiyana jinin bgs, shi kuma Aryan ya wuce ya koma uk. Gaba ɗaya wayoyin sa ya kashe su dan idan Abba ya kira shi bashi da amsar da zai bawa Abba Lokacin da ya koma uk kai tsaye ɗakin da bgs ke kwance ya wuce babu kowa a ɗakin bgs ne kaɗai ke kwance har yanzu baya numfashi da alamar bai farfaɗo a an daura masa karin ruwa juyawa yayi ya koma office na babban likita dan jinme ke damun ɗan uwan sa. Zaune ya isko babban likita ba tare da bata lokaci ba cikin harshen turanci yace "dr meke damun dan uwana? gyara glass na face ɗin sa dr yayi ya fara yiwa Aryan bayani kamar haka "zuciyar ɗan uwan ka na gab da bugawa sakamakon zafi daya ɗauka sosai kuma da alama ya rasa wani abun da zuvyiyar sa ke so ko kuma kun hana shi wani abun da zuciyar tasa ke so munyi iya bakin kokarin mu dan ganin ya rayu yanzu sai dai mujira ta Allah kawai amma yana iya mutuwa ako wani lokaci haka kuma yana iya rayuwa ako wani lokaci mungama aikin mu sauran naku ku tayasa da addu'a" shiru Aryan yayi yana tunanin wanna wace irinyar jarabawa ce mai wuyar gaske mikewa yayi ya fito waje jiki ba kwari ya ciro wayar sa ya kunnata ya nan ya ci karo da miss call sun fi 70 daga gida kawai aunty Farida Abba kusan miss call 30 suka masa ba wanda bai kira layin sa a gida ba layin Aunty farida ya fara kira dan yasan ita kaɗai zata fahimce sa kuma ta taimaka masa. Bugu ɗaya ya mata ta ɗauka a ruɗe babu ko sallama tace "Aryan lafiya ka kashe wayar ka? Ina kake? ina su Prince da hiyana? Ka gansu ne? Suna lafiya ko?da kyar ya iya cewa "Aunty farida pls calm down tun da kikaga na kiraki ai kome ke faruwa zami ji yanzu dai idan kina cikin mutane ki fito kije keɓabɓen waje zamuyi magana" "Aryan ka faɗa min meke faru ni kadai ce dan ina part ɗin Ummi ina ɗaki na nazo yin wanka ne" nan Aryan ya shiga bata labarin duk abun dake faruwa ba abun da ya rage mata cikin tsawa tace "hauka Safras yake yi ne zuciya haukace duk zuciyar sa wlh bai kai ko rabin Ammi ba amma tana iya sarrafa nata wlh ina da tabbacin idan su Ammi suka samu labari idan bata tsinewa prince ba to zata cireshi daga ƴaƴan ta wanna wani irin zalunci ne!!? "Aunty farida ki bar wanna maganar tun da yanzu shima yayi nadama kuma shima yana halin mutuwa ko rayuwa ya kamata mu sassauta masa yasamu sauki ta bangaren mu ko zamu samu ya farfaɗo thank God da sister bata rasu ba abun zai zo mana da sauki abun da nake so dake yanzu ki shirya ki je Airport ki zo kasar nan dan inason bgs ya samu farincikin na cewar mu bamu gujesa ba kinga ta haka zamu iya ceto ransa amma idan muka gujesa wlh Aunty farida mutuwa zai yi dan yana ɗaya daga cikin abun da yasa zuciyar sa ta kusa bugawa yana bala'i son mu yana tunanin kowa daga cikin mu yanzu zai gujesa gashi matar sa ta rasu shi yasa ya shiga tashin hankali har zuciyar sa ta kusa bugawa yanzu dai kinga na ɓoye sister kuma baza mu bayyana taba sai ta warke sumul ta dawo dai dai ta manta da duk wani ciwo zamu nemi abun da zamu faɗa wa su Abba shi kuma bgs zamu barshi akan sister ta rasu dan ya wahala sosai sai ya cire zafin zuciya gaba ɗaya a rayuwar sa sanna mu bayyanata" "na gamsu da maganar ka Aryan amma yanzu abubuwa biyu ne agaban mu na farko dole dadyn Junior yasan da maganar dan ya bani goyan bayan wajen sanar da su Abba na koma Maiduguri dan karsu neme ni abu na biyu shine kasan dai ko me zamu shiryawa su Abba akan su hiyana bazasu taɓa yarda ba zasu ce suna san yin magana da ita awaya" "no Aunty farida ki bar wanna zancen ki bari idan ta farfaɗo ni zan iya haɗa ta da su Abba awaya sister tana da hankali kuma tana jin magana ta bazata sanar da su komai ba" "anya Aryan hakan zai yiwu kuwa ya za'ayi shi Prince mu sanar da shi ta mutu kuma mu sanar da su Abba tana raye baka ganin zai iya zuwa yace zai nemi gafarar su Abba har ya samu labarin bata mutu ba?" "Aa Aunty farida kinsan burin su Abba ne daman su ɗauke ta su ɓoyeta har sai ya san darajar ta zanyi magana da Ammi zance mata sunyi haɗari ne sai na faɗa mata abun da ya faru a asibiti har naje na ɓoye sister kinga zasu tafinwa bgs akan ta mutu ke dai ki barmin komai a hannu na kinji?" "To shikenan gani nan zuwa bari na shirya sai na sanar da dadyn Junior sai na tawo airport ɗin sai munyi waya" to kawai yace sanna ya katse kiran To nima anan na katse karatun sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu love u lodi lodi masu min comments Allah ya kare min ku Allah ya bar zumunci 🥰🥰 [8/1, 7:14 PM] SAFIYYA: 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 47 Kamar kullun yau ma Abba ya tara ahalin sa da suka rage a gidan a palon sa suna tattaunawa akan matsalar hajj Fateema kallon Hajj fateema Abba yayi ya fara magana "munyi magana da malamai daban daban akan case naku shi Abu Abdurahman yanzu babu Aure tsakanin ku kwata kwata kuma kin haramta gare shi sa kamakon yana sane yayi Aure kan aure da gangan yayi sai batun ƴaƴan wata nafsi tace ƴaƴan subuhane wata kuma tace shegune amma nafsin da ta shagan tasu ta fi karfi dan haka ita zamu ɗauka a taikace dai ƴanzu ƴaƴa naki ne ki rike kayan ki ba ruwan sa da ƴaƴan,zaki iya yi masa sallama yanzu sallama kuma ta har abada sanna kiyiwa baban su hiyana takaba dan shine asalin mijin ki bai sake ki ba bayan takaba zaki iya yin wani Aure"salati gaba ɗaya jama'ar palon suka sa saboda ba wanda ya zaci hakan sosai Aunty mardiya tayiwa Ayaam da Ayana kuka yara bayin Allah basu san komai ba an mai da su shegu yanzu idan suka girma ya zasuyi da rayuwar su ya zasuji alokacin da suka samu labarin abun da baban su ya aikata kai son zuciya dai kwata kwata bai yi ba Allah wadaran mai son zuciya. Kuka Abu Abdurahman yake sosai kamar ƙaramin yaro cikin kuka yake faɗin "son zuciya bata yi ba na cuci su Ayaam na san bazasu taɓa yafe min ba idan suka girma jama'a zasuyi ta ce musu shegu kenan? innalillahi wa inna ilaihir rajiun na cuci kaina na ɓata zuri'a ta wanna yazama muku darasi gaba ɗayan ku mutanen dake palon nan karku biyewa sharrin zuciya karku bi san zuciya zakuyi nadama mara amfani wayyo Allah" kuka yake sosai hawaye sharshar haka su fariza suma kuka suke sosai dan har ga Allah suna son Hajj fateema har cikin ransu ta rike su da amana da zuciya ɗaya,bakin cikin da shagan ta ƴaƴan ta da Abu Abdurahman ya ja musu yasa Hajj fateema yanke jiki ta sume dan bazata iya jurewa ba shi kansa Abba daurewa yake Ayaam da Ayana sun bashi tausayi sosai "yanzu menene amfani son zuciya" cewar Ammi da sauri Aunty mardiya ta ɗauko ruwa zata zubawa Hajj fateema Fahad yayi saurin cewa "aa karku zuba mata ruwa ku kyale ta ta huta idan kuka zaba mata ruwa ta farka zuciyar ta zai iya bugawa ku kyale ta na yan mintoci ko 1h" dawo da kallon sa yayi kan Abu Abdurahman yaci gaba da cewa "Abu Abdurahman zaka iya kwashe ƴaƴan ka ku tafi dan karku karasa mana uwa idan ta farfaɗo,ban son ta farfaɗo ta sake ganin face naku" ya kai karshen maganar akule da sauri Yusuf yace "aa ai dole ya ansa hukunci kamar yadda addini ya faɗa domin abun da yayin nan dai dai take da wanda yayi zina da matar Aure" "good ka faɗi gaskiya Yusuf" cewar Khalid kallon Abba Ahmad yayi yace "wai ina Aunty farida ne?" "Tun jiya dadyn Junior ya kirata ta koma Maiduguri"Abba ya bashi amsa kuka sosai amrat lamrat Zahra suke saboda sumar da Ummin su tayi dan ita Amrat bata masan illar acewa mutun shege bama bata ma san akan me ake magana a palon ba ita dai kukan suman da Ummin ta tayi take gwara Zahra da lamrat sun fahimci akan me su Abba ke tattaunawa "Fahad ku ɗauki matan kun nan kuje ku rarrashe su akashe case nan shi kuma Abu Abdurahman ku turashi kotu karku ɗau doka kotu ta masa hukumci su Abdurahman kuma ku sasu a jirgi amai dasu gidan su tun da ba yara bane su zasu iya zama a gida ai, su kuma Ayaam da Ayana ku barmin su har ga Allah zan ruƙe su tamkar ƴaƴa na" cewar Abba da sauri Aunty mardiya tace "Abba dan girman Allah ku bani su ku tausaya min wlh Abba ji nake kamar zan mutu idan na tuna ni ban taɓa aihuwa ba wlh ina son su zan riƙe su na maka alkawari Abba zan rike su kamar ƴaƴan dana haifa" tana magana tana hawaye shi kan shi Abba yana tausaya mata domin rashin haihuwa babban ciwo ne amma a haka sai kaga wasu mata Allah ya basu suna kokarin zubar wa abun da kuɗi mulki isa izza bata sayan sa wasu na nema ido rufe wasu kuma Allah ya basu ko su zubar ko su haifi ɗan su jefar ko dai su haifa basu bashi kulawa yau da kuɗi na sayan aihu da mardiya da salma sun dade da sayan ƴaƴa jama'a muji tsoron Allah mu kula da ƴaƴan da Allah ya bamu amanace sai Allah ya tambayi duk wanda ya bawa ɗa ya ya kula da tarbiyan sa cin sa shan sa suturar sa amma sai asaki ƴaƴa suna abin da suka ga dama komai mutun zai yi ya rinƙa tuna mutuwa bayan mutuwa arinƙa tuna kwanciyar gabari sanna ga uwa uba gadar siraɗi hisabi ya Allah duk halin da zamu shiga Allah ka tausaya mana ka barmu da imani. cikin dakiyar zuciya da Ammi tace "mardiya na baki na baki Ayaam da Ayana har abada na san fateema ko ta tashi bazata ce komai ba dan na isa da ita ki rike su da amana kuma ɗauke su daga gaban tama zai sa ta samu saukin ciwon dake zuciyar ta amma idan suna kusa da ita kullun zata rinƙa kallon fiskar baban su a tattare da su bazata dai na shiga ɓakin ciki da tashin hankali ba" har kasa Aunty mardiya ta tsugunna tana kuka tana zubawa Ammi godiya kawar da kai Ummi tayi da sau da dama tana yiwa Aunty mardiya kuka akan rashin aihuwa mikewa Ahmad yayi ya kira sojoji suka tafi da Abu Abdurahman sanna ya tasa su fariza a gaba suka nufi waje har ya kai bakin kofa ya juyo yace "Abba ina shi Abdurahman ɗin dan naga ai da shi suka zo" shiru palon ya yi suna tunanin ina yayi kuma karyaje ya ɓata fa kasar da ba nasu ba cikin kuka lamrat tace "ranar ina tsaye a window ɗaki naga yaya Prince yasa sojoji sun kama shi" kallon Fahad Abba yayi ba tare da yayi magana ba cikin sauri Fahad ya mike ya fice daga Palon mamaki Abba yake ko me Abdurahman yawa bgs da yasa sojoji suka kama shi oho lokacin guda kuma face ɗin Abba ya sauya tunawa da bgs da yayi nan take ɓacin rai ya bayyana akan face nashi. da sallama Fahad ya dawo palon yana faɗin "yaya Ahmad kaje sojojin zasu sa maka Abdurahman ɗin a mota dan baya iya tafiya" waro ido waje Abba yayi kafin yace "baya iya tafiya me Safras ɗin yasa aka masa? Wai ma me ya haɗa su ne? Shi kam dai Safras sai ya godawa kowa halinsa yanzu har bakon ma bai bariba to me ya masa?"a nitse Fahad yace "Na duba fayel nashi yayi wa hiyana magana ne shiyasa yaya Prince yace a bashi hukunci mai tsanani dan danaje gadroom ɗin ma sunki bani shi wai yaya Prince yace a horashi ya horu sosai ta yadda ko kiran sunan sister akayi sai ya suma" dogon salati Ammi tasa tana tafa hannu ta rike haɓa da hannu ɗaya tace "yanzu dan yayiwa hiyana magana yasan akan me ya mata magana ne yasani ko tambayar ta kawai yayi kai amma wanna yaro dai Allah ya shirya" cikin shassheka Zahra tace "aa Ammi wlh ya iya son mata dan diyana ta bani labarin agidan Aunty farida ya taɓa zuwa zai taɓa ta ta maresa" sunkuyar da kai Fahad yayi a ransa yana faɗin "a lallai Aryan yayi nisa da yau Abdurahman ka sake komawa gadroom a karo na biyu harda yunkurin taɓa diyana Allah ya rufama asiri basu kusa ai da ka gane nan ba chan bane wlh ba dan Abba bama ai dana sa an mai da ka ɗan banza wlh larabawan nan akoi shegen san mata" wucewa Ahmad yayi Airport dasu Abdurahman shi kuma Abu Abdurahman sojoji suka tafi da shi dan su mikashi Court hannun amrat Fahad ya kama suka fice dan ita har lokacin ta ki dai na kuka. Suna fita palo ya ɗauke ta chak kamar yar baby ya nufi part na shi yana shiga bedroom ya shifiɗe ta saman gado tare da haye kan ta ya mata rumfa da faffaɗar kirjin sa,cikin so da kauna ya sa harshe yana lashe hawayen ta yana faɗin "za amin shirune ko sai na sa mutun shirun dole" hararar wasa ta masa da manya manyan idon ta da sukayi ja saboda kuka "au ai nazaci bazaa ayi shirun bane yanzun nan nasa mutun yin shiru" ya kai karshen maganar tare da ɗan subbatar lalausan lips nata "my amri yanzu shekarun ki nawa?" Cikin dashewar murya tace "14 years" "wow 28 years da 14 years amma Abba ya iya haɗi gaskiya sai dai kin min wayo zan tsufa na barki kina yar chakwai"dariya ta kwashe da shi mai ɗan sauti,jan dogon hancin ta yayi yana faɗin "thank God my amri tayi dariya daman banson ganin face nakin nan haka ina son ganin faraar ki my wife" rungume sa tayi tana faɗin "yaya Fahad nima ina son farincikin ka sosai" "na sani my amri nasan kina son farincikina amma baki taɓa faɗa min ba kina sona? Boye face nata tayi cikin kirjin sa kasa kasa tace "ina son ka sosai ma" "ni ban yarda da irin wanna bayyana soyayyan ba kullun kallon face naki nake ince my amri ina son ki why ke zaki ɓoye fuska ni gaskiya ki kalli face na ki faɗa min idan ba haka ba bazan yarda da kina so na ba"ya kai karshen maganar cikin shagwaɓa yun kurawa tayi tana san mikewa komawa yayi ya kwanta a gefe ya jawota saman faffaɗar kirjin sa yana faɗin "yauwa yanzu ina kallon face naki sosai faɗa min naji" cizon wasa ta masa a lallausan lips nashi na kasa cikin shagwaɓa tace "ina son ka yaya Fahad ina son ka sosai" matse ta yayi a jikin sa sosai yana murmushi "yaya Fahad kasan me yake bani mamaki" kallon ta yayi ba tare da yayi magana ba cigaba da magana tayi "wlh ina mamakin ka idan awaje mutun ya ganka zai rantse da Allah baka taɓa sanin me dariya ba kwata kwata baka dariya ko palo mukaje cin abinci kamar baka taɓa dariya ba sai ka ɗaure fuska sosai har Aunty Zahra tana cewa bata taɓa ganin dariyar ka kai da yaya Prince ba amma idan mun zo ɗaki kana min dariya sosai meyasa?" "amsa kikeso?gyaɗa masa kai tayi tana faɗin "eh" "saboda dan ke kawai akayi dariya na shiyasa ke kaɗai zaki kalli dariyar,ko shi yaya Prince ɗin ma yana yiwa matar sa dariya ai,mata ku ne sarakuna duk mutumin da baya yiwa matar sa dariya baya sakewa yayi wasa da ita to baya koyi da manzon Allah (SAW) dan annabi har girki da shara da wanke wanke yana taya matar sa yayi wasa da matar sa suyi fara'a suyi dariya,nima koyi nake da annabi baki ganin wani lokacin haka kawai zance miki muje kicin ki dafamin indomie ba ne bawai dan ina son cin indomie bane dan kawai in ga kina aiki ina tayaki ne shiyasa bana barin ki kiyi wanka ke kaɗai ai,duk ma wanda baya wa matar sa wanka daɗi ya wuce sa duk yaran Abba da kike gani ni da yaya Prince mun fi kowa rashin son magana kuma bamu dariya koda dajunan mu muke magana amma ke dole na miki kuma shi ma yaya Prince dakike gani hmmmm baa magana wallahi idan ya fara zuba love sai kin gudu shi idan yace baya son abu tofa da gaske yake baya so kuma baya so ne gaba ɗaya haka idan yace yana son tab to zai iya mutuwa akan wanna abun ni nasan halin sa shiyasa nake addu'ar Allah ya ɗora masa son sister idan ya fara son ta kai inaga idan suka zo gidan nan sai dai kowa ya rufe ido ko kuma kar kowa yaje in da suke amma zaku ga abu daman aduniya idan bakayi wasa da matar kaba da wa zakayi da katon namiji zakayi habawa alaji kayi wasa da ita ka mata shagwaɓa ta maka karinƙa ɗaukan ta kamar baby kana goyata ka mata wanka ko ince kuwa juna wanka ka mata brush ta maka kuci abin ci tare ku fita yawo idan kana gida shine daɗin duniya" ya kai karshen maganar tare da juyawa da ita ya haɗe bakin su waje guda ya fara bata hot kiss hannu ɗaya ta zura cikin gashin kansa ɗayan hannun nata kuma ta fara shafa bayan sa zuwa wuyar sa a hankali,hannun sa ɗaya ya tura cikin rigar ta ya fara murzan breast nata yana jan numfashi. Tsawon 10mins suna haka kafin ya zame bakin sa daga nata ya shagwaɓe fuska cikin shagwaɓa yace "my amri wai yau she zaki yarda na baki baby ne ni fa ina bukata sosai" kwaɓe fuska tayi kafin tace "yaya Fahad tsoro nake ji dan naji ance akoi zafi sosai" waro ido waje yayi yana faɗin "waya ce miki akoi zafi!? Hannu tasa ta toshe bakin ta tana gurgiza kai ɗaure fuska yayi sosai "waye ya faɗa miki akoi zafi nace!!?" ya kai karshen maganar tare da damko hannun ta ya cire daga bakin nata da ta toshe "kayi hakuri yaya Fahad wlh ba wanda ya faɗa min kawai naji ranan Aunty Zahra da Aunty lamrat ne suna hira ni kuma ina toilet ina wanka" ransa in yayi dubu ya ɓaci sosai amma sai ya danne ya saki face nashi ya kawo bakin sa dai dai kunnen ta yace "ni ai ina son ki sosai ba zan miki da zafi ba" kallon sa ta gefe idon tayi kafin tace "tom shikenan na yarda"murmushi ya saki kafin ya kara rungumeta aran sa yana tunanin irin hukuncin da zai yiwa su Zahra saboda wanna sirrin mijin sune bai kamata su fitar ba "my amri kin san me nake so dake?"girgiza masa kai tayi alamar a'a "duk wani abun da zan miki karkiyi hiran da kowa domin Annabi ya laanci mace mai fitar da sirrin mijin ta kinji?" Cikin sauri tace "yaya Fahad na karanta hakan awajen Aunty hiyana kuma tun lokacin da mukayi Aure kullun tana tsawatar min akan na rike sirrin miji na idan na faɗa wa wata zanshiga fushin Allah Aunty hiyana ta karantar dani abubuwa dayawa tun kafin muyi aure har mukayi ma bata dai na ba sai da muka dawo nan ne ta dai na karantar dani" ba karamin daɗi yaji ba aransa yana kara jinjina wa hiyana "lallai yaya Prince yayi sa'ar mata ta gari ya Allah ya dai dai ta tsakanin su" yana zancen zuci yana murzan breast nata "yaya Fahad wai meyasa kake son wasa da girjina? Sai lokacin ya dawo daga duniyar zancen zucin da yake ya saki breast nata ya mai da hannun sa kasan ta ya fara wasa da gaban ta cikin dabara ya zame kayan jikin sa tare da nata kayan ya gyara mata kwanciya ya mata rumfa da faffaɗar kirjin sa ya ɗaura ɗan karamin bakin sa saman wuyar ta yana lasa yana wasa da bananan sa a gaban ta cikin rawar murya tace "yaya Fahad ina jin tsoro wlh" kasa kasa da kasalalliyar murya yace "trust me my amri ba zan yi abun da zai cutar da ke ba ina son ki ina kaunar ki kinji? I now ke karamar yarinyace na san ya zanyi" kara matso da bakin sa yayi sai tin kunnen ta ya ci gaba da zuba mata kalaman soyayya da karfafa mata guiwa yana nuna mata amfanin hakan. Sai da ya tabbatar ya kwantar mata da hankali ya ɗauke mata hanka sannan a hankali ya shige ta da ɗan karfi ta saki kara tare da kankame sa shiru yayi yana kallon ta ba tare da ya sake motsa bananan sa ba da kyar ya iya furta "i you okey? Kasa magana tayi dan har ga Allah taji zafin shigar ta da yayi duk da cewa a hankali ya mata kamar yadda ya mata alkawari ganin bata yi magana bane ya fara zaro bananan sa a hankali yana mai dawa rikesa tayi sosai ta fara hawaye kawar da kansa gefe yayi dan bai san kallon kukan ta yariga ya fara ba zai iya kyale ta ba ayi kawai awuce gurin. A hankali ya rinƙa binta kamar yadda akewa zariri sabon haihuwa wanka har ya maidata cikakkiyar mace. duk da ya bita a hankali ta ɗan wahala kuma tasha kuka Bayan ya samu nitsuwa ya hau aikin rarrashi yana sa mata albarka da godiya da ta bashi abu mai daraja a rayuwar ta ko kallon sa batayi ba ta cigaba da kukan ta ganin taki yin shiru yasa ya ɗauke ta chak suka wuce toilet ya gasa mata jiki ya mata wanka ya naɗota a towel suka dawo ɗakin ya ɗaurata saman sofa ya dawo gadon dan chanza bed sheet da yake ya bita a hankali bata zubar da jini sosai ba ya chanza bed sheet ɗin sai farinciki yake yana jin daɗi sosai yau ya buɗe matar sa aledar ta ba karamar murna yayi ba ji yake kamar an masa albirushir da gidan aljanna. Bayan ya chanza bed sheet ɗin ne ya ɗauko ta ba tare da ya sa mata kaya ba suka haye gado ya rungumeta a jikin sa yana zuba mata albarka shiru ta lafe a jikin sa tana jin gaban ta na mata raɗaɗi zafi, "my amri kin min komai a rayuwa kin bani farincikin da ban taɓa tsintar kai na a ciki ba kin kawomin budurcin ki Ina godiya ina alfahari dake yanzu ki faɗa min me kike son yaya Fahad ya miki ko me kike son nabaki" cikin dashewar murya tace "yaya Fahad ni bana son kishiya dan kishiya muguwa ce karta yiwa yarana irin abun da inna habiba ta mana dan Allah yaya Fahad karka kara aure" mamaki ne ya kamasa "wato dayawa daga cikin mata da suke cewa basa son kishiya illa kishiya ta musu tun suna yara shi yasa suke tsanar ta wasu ma idan akace za'a musu kishiyar har kisa suke saboda azabtar dasu da kishiya tayi ya kamata mata suji tsoron Allah su dai na cutar da ƴaƴan wasu dan kema zaki so a Auri yarki idan kika cutar da ƴaƴan wasu suka tsani kishiya kinga ba wanda zai yarda amasa kishiya ƴaƴan ki ba zasu auru ba kenan duk dai abun da kayiwa ɗan wani sai anwa naka wanna faɗar manzon Allah (SAW) ne ya Allah kasa mufi karfin zuciyar mu yayi nisa cikin tunani yaji tana kokarin sauka daga jikin sa cikin sauri ya rikota yana faɗin "amri ina zaki je!? Wayar ka zan ɗauko ma naji tana vibrating kamar ana kiranka" "juyar da ita yayi ya kwantar a saman gadon ya mike yana faɗin "my amri daga nan har next week kai har next 2 weeks ban yarda ki ɗaga koda tsinke ba wanka ma ni zan miki na baki abinci abaki sallah kawai zai sauke ki daga gadon nan ki kwanta ki huta karki wahalar min da kanki sai nayi jinyar aikin da nayi tukun nan ba tun kishiya kuma ina rokon Allah yasa babu mata biyu akaddarata dan nima mace ɗaya ce a tsarina" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ɗauki wayar my blood Aryan shine sunan da ya bayyana akan screen ɗin wayar,cikin sauri yayi picking call ɗin tare manna wayar a kunnen sa yana faɗin "hello yaya Aryan ina ka yarda wayarka tun shakaran jiya muke ta kira"daga ɗayan ɓangaren cikin sauri Aryan yace "Fahad kaine jinin ka irin ɗaya da bgs ko? "Eh yaya Aryan nine lafiya?" "ina fa lafiya na san zaka fahimce ni yanzu ka shirya da wuri ka tafi Airport ka wuce gidan bgs dake us ana bukatar agajin ka" "yaya Aryan meke faruwa dan Allah? me zanje nayi a can?" Yayi maganar kasa kasa dan kar amrat taji "agajin jini zaka kaiwa sister ana bukatar leda ɗaya hope zaka ceceta" waro ido waje Fahad yayi yana faɗin "innalillahi me ya same ta da ake bukatar jini haka?" Fahad kayi abun da nace kuma karka sanar da kowa a gida sai komai ya dai dai ta accident suka samu da bgs shima gashi kwance a gadon asibi tayi losing blood sosai an samata na bgs leda biyu to ana bukatar kari kaga bgs bai da lafiya shima bare mu sake ɗibar nashi kayi sauri idan ka ɓata lokaci zamu iya rasa ta" yana jin karshen kalman Aryan na cewa zamu iya rasa ta yayi sauri katse kiran ya wuce dressing room nashi. Jim kaɗan ya fito shirye cikin wandon jeans baki da t-shirt baki hannun sa rike da abaya sauri sauri ya zurawa amrat ya ɗauke ta chak kamar yar baby suka fice daga ɗakin sai tambayar sa take ina zamuje yaya Fahad tsabar tashin hankali ya kasa magana. Kai tsaye motar sa ya nufa ya zaunar da ita a gidan gaba ya shiga mazaunin driver ya kunna motar da gudu ya nufi gate,cikin sauri security suka dakatar da shi suna faɗin "ba wanda zai fita sai da izinin bgs ko Aryan dokace" tsaki yaja yana kokarin fitowa daga cikin motar wani soja ya kariso wajen yana faɗin "sorry sir zaka iya fita yanzu oga Aryan ya kirani kai ku buɗe masa gate" ba musu suka buɗe masa,da gudun gaske ya danna hancin motar waje ya nufi Airport. A ɓangaren bgs kuwa har yanzu ko motsi bai yi ba duk wata gudunmawar da dace abashi an bashi shiru shiru Aunty farida ta girgiza ganin halin da yake ciki ta shiga tashin hankali shi kanshi Aryan yanzu abun yana nema yafi karfin sa daman yasan halin Bgs da bala'i zuciya idan bai rage zuciya ba watarana fiye da haka ma zata iya faru da shi. Idan muka koma ɓangaren hiyana har yanzu itama faɗa take tsakanin mutuwa da rayuwa dan banda jinin bgs da aka sa mata jikin ta yaki ansan komai da kyar aka samu bugun zuciyar ta ya dawo dai dai amma har yanzu ba kowani jijiya na jikin tane ke harbawa ba,sosai dr dake kula da ita ta mata kuka Allah ya sa hiyana na da rabon rayuwa,badan haka ba sai dai wani labarin ba dai nata ba. Tsawon 2 weeks suka kwashe a asibiti bgs da hiyana ita hiyana har yanzu shiru kamar kullun an mata duk abun da ya dace amma ba wani cigaba da suka samu dan a hanlin yanzu ma kamar zuciyar ta na son ya kumbura dan tsananin ɓacin rai da bakin cikin da ta shiga kafin abun ya faru. Kamar kullun yauma Aunty farida Aryan suna zaune cikin ɗakin da aka kwantar da bgs shi kuma Fahad yana zaune a waje shi da Amrat ɗin sa da diyana. A hankali bgs ya fara motsa hannun sa kasa kasa ya fara sambatu kafin ya fara da ɗan karfi "my Eshat my Eshat karki min haka karki tafi ki barni ki dawo gareni my Eshat ki dawo gareni idan kika tafi babu amfanin rayuwa ta nasan kowa zai gujeni saboda ke na miki laifi dayawa Ershat nasan namiki laifi" waya Aunty farida ta ɗauko ta fara ɗaukan sa video dan su samu shaidar tabbatar wa hiyana bgs yana son ta dan sunsan mawuyacin abu ne hiyana ta farka ta yarda da bgs. da sauri Aryan ya matso kusa da shi ya ɗaura hannun sa a saman kirjin bgs ɗin yana faɗin "Alhadulillah Alhadulillah my blood my blood" jin voice ɗin Aryan yasa bgs ya waro idon sa a hankali kallon Aryan yake sosai kamar bai taɓa kallon sa ba mamaki abun ma ya bawa Aryan "my blood i you okey?"sai lokacin ya kawar da kansa yana faɗin "ina Eshat? Kallon Aunty farida Aryan yayi dan bashi da taurin zuciyar faɗa wa bgs hiyana ta rasu a wanna hali da yake ciki ba zai iya ba ya kasa."kayi hakuri Prince hiyana ta rigamu gidan gaskiya" cewar Aunty farida tayi maganar still tana ɗaukan shi video sai lokacin bgs ya lura da Aunty farida a ɗakin dafe kirjin sa yayi ya fara tari yana numfashi da sauri sauri cikin gaggawa Aryan ya sa masa oxygen ya juya ya fice daga ɗakin dan kiran likita. Awanna sati biyu da suka kwance a asibiti Aryan ya sanar da su Abba bgs da hiyana sun haɗari sanna ga plan ɗin daya shirya su Ammi sun bashi goyon baya Abba da Ummi sun zo sun duba shi Ammi dai taki zuwa lokacin da Abba yazo yaso ganin hiyana amma Aryan ya haɗa baki da likitocin asibin da bgs ke kwance akan sucewa Abba bazaa iya ganin hiyana ba dan ta raunata suje gida kawai su mata addu'a ba haka Abba yaso ba kam amma ya hakura suka koma ba tare da sun ga hiyana ba. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 48 ____a yau ne Hajj fateema tare da su Aunty mardiya suka yiwa kauye diran mikiya kai tsaye gidan su hiyana ta nufa a shekara ɗaya da rasuwar bappa ba wani abun da aka taɓa a ɗakin sa bayan sharar da hiyana tayi sai dai gidan nasu ya fara rushewa ya zama kango kasan cewar babu mutane dan inna habiba ma ta koma gidan su yaya bello, Hajj fateema tasha kukan rasuwar bappa sosai kallon ɗakin nasa take tana tuna rayuwar da suka yi abaya wani sabon kaunar mijin ta na shigan ta duk da karatun da tayi ta waye hakan bai sa son bappa ya ragu a ranta ba, da kyar su Aunty mardiya suka lalla ɓata tayi shiru duk wasu hotunan bappa dake ɗakin sai da ta kwashe su tsab ta zuba a kakar ta sannan ta ɗauki wani bakar jallabiyar sa suka fito suka nufi gidan su yaya bello dan ita Hajj fateema batama san wacece inna habiba ba da sallama ɗauke a bakin su suka shiga gaba ɗaya su inna suna tsakar gida inna habiba ciki ya bayyana ya girma dan akalla zai kai wata 6 zuwa 7 suna zaune suna hirar su,jin sallama yasa suka ɗago kai Innar yaya Bello naganin Hajj fateema ta gane ta zaro ido tayi da mamaki muryan ta har rawa yake wajen furta "Ummi kece nake gani ko mafarki nake" murmushi Hajj fateema ta saki kafin tace "nice inna" da sauri Innar yaya Bello ta taso suka rungumi juna suna murna kafin su saki juna inna ta musu iso kan tabar da suke zaune,zama su Hajj fateema sukayi dama da ita da Aunty mardiya Aunty salma Aunty Maryam suka zo sai baya baya Aunty maryam take da Hajj fateema ta kasa sakin jiki da ita dan abun da tayiwa su diyana abaya ita kuma Hajj fateema bata daku ba ta yafe mata sai janta take a jiki tana nuna mata komai ya wuce,cikin harshen fullanci Innar yaya Bello tace "Inna buba dake da habiba ga maman su hiyana ke innar buba ma ai kin san ta ko? Jin innar yaya Bello tace ga maman su hiyana ne yasa inna habiba mikewa zaune da kyau har sai da cikin ta ya wani mugun murɗawa cikin rawar murya tace "ma ma ma hiya diya" ta kasa faɗin maman hiyana da diyana tsabar ruɗu da tashin hankali da ta shiga nan fa kallo ya koma kanta da mamaki Hajj fateema tace "lafiya muryan ki ke rawa kika kasa kiran sunana!? "Tana mamakin ganin kine ai" cewar innar yaya bello "me yasa zatayi mamakin gani na ni ban ma waye taba wacece? "Habiba ce fa kin manta tata ko da yake lokacin da kika bar kauye bata girma sosai ba tana yarinya itace matar baban su hiyana da ya aura bayan tafiyar ki" zubur Hajj fateema ta miƙa tare da ɗaure fuska sosai a hasale ta fara magana "cemin zakiyi wadda ta kusan kashe min ƴa'ƴa ta cutar min da miji azzaluma wlh bama zan kyale ki ba dole hukuma su hukun ta min ke" ta kai karshen maganar tana kokarin juyawa ta bar gidan,da sauri Aunty salma ta rike ta tana faɗin "kiyi hakuri yanzu dai ki zauna mu tattauna da ita" cikin fushi Hajj fateema tace "salma ki kyale ni bawani kagana da zanyi da wannan makira shaɗaini yar" "kiyi hakuri dan Allah ba dan muba ki bari ina son yi mata tambayoyi ne idan yaso in na gama sai ki kira hujumar"tsaki Hajj fateema taje ta koma ta zauna ba dan taso hakan ba a tare suma su Aunty salma suka koma suka zauna "bai wa Allah me yasa kika cutar da su hiyana!? Cewar Aunty salma cikin sauri Hajj fateema tace "aa ba baiwar Allah ba wanna baiwar sheɗan ce" sosai inna taji zafin kalmar Hajj fateema dan yanzu imani ya shigeta sosai ta san Allah cike da nadamar abubuwan da ta aikata ta fara basu labari "tun ina yar shaka 14 na fara son bappan su hiyana shikuma ko kallon in da nake bai taba yi ba sau da dama ina zuwa wajen sa a gona a chan nake wuni amma bana jin ya taba ɗaga ido ya kalle ni abun na min ciwo sai na bawa kawata na kauyen makoptan mu labari ranna da muka haɗu a dandali da ita na kai tallan nono ita kuma tallar gyaɗa,nan take sanar dani akoi wani malami idan ka fita kauyen su aikin sa na da kyau sosai ta fara bani labarin yadda ta kori kishin yar ta ta zauna ita kaɗai naji dadi sosai na amince mata gobe zamuje ina dawowa gida na ce da bappan su bello ni gaskiya asai da ɗan maraki na ɗaya ko rago Aban kuɗin ya tambaye ni me zanyi da kuɗin nace masa bikin kawarmu zamuje kauyen gaba da mu bai damu ba ya sai da ya bani kuɗin da murna na ansa kuɗin a lokacin kuɗin shanun Naira 100k dai dai haka washe gari mukaje wajen malamin nan tashin farko ya ansa 30k sanna yace sai na bashi budurcina sai na bashi kai na ban damu ba na bashi kai na ya kwanta da ni ya min pata pata lokacin nayi kuka kamar ba zan yi rai ba kawata tayi ta bani hakuri tana faɗa min itama da haka ta fara ranar farko da mukaje bayan na bashi kai na da kuma kuɗin sai na faɗa masa aikin da zai min akan ya haukata maman su hiyana ta shiga duniya kowa ya manta da ita sai ya sawa baban su hiyana sona haka ko akayi ban wuci kwana uku da dawowa ba ranar da maman su hiyana ta haifi amrat aranar ta bar gidan ta bar kauye gaba ɗaya,nan muka sake komawa wajen bokan arana ta biyu ma sai da na bashi kai na sanna ya amince ya mana aikin mallaka min baban su hiyana sai yadda na yi da shi a takaice dai bayan munyi Aure da baban su hiyana na mallake sa sosai baya kula kowa sai abun da nace har ƴaƴan sa baya kulawa to akoi lokacin da asirin da na masa ya karye hankali na ya tashi dan alokacin ya sake ni da yake ya kamu da ciwon kafa baya iya komai sai ce masa nayi babu inda zanje a gidan zan zauna Allah sarki bawan Allah haka ya rabu da ni nayi kokarin komawa wajen bokan da kawata sadiya ta haɗamu dan ni tun lokacin da yamin aiki nayi aure daga shi har sadiya ban kara bi ta kan su ba atunanina ba zan bukaci komai ba kuma,dana isa wajen bokan sai aka cemin ai ya jima da mutuwa wai wani aiki yayiwa wata aka kunce aikin sai ya dawo kansa aikin,dan da yazo mutuwa yana ihu yana faɗin habiba kin cuceni kinsa nayi aikin da aka warware sa ya dawo kai na jin hakan yasa na gane aikin da yayiwa maman su hiyana ce ta dawo kansa na girgiza ainun na ji tsoron kar maman su hiyana ta dawo ban gama kwashe dukiyar Ahmadu ba nan na fara tunanin ya zan ɓullo wa lamarin na fara tunanin kashe Ahmadu sai na tuna ko na kashe sa ban isa in taɓa dukiyar sa ba kowa ya sani al adar kauyen nan ne,baka isa ka taɓa dukiyar mutun idan ya mutuba har sai an raba gado gwarama yana yare zaka iya taɓa wa wanna a gaban sane nayi tunani da dama ban samu mafita ba daga karshe na yanke shawarar ziyartar Sadiya kawata ko zan samu ta bani shawara lokacin danaje gidan sadiya kishiyar ta ta sanar dani asirin sadiya ya tonu ta gudu ta bar kauye ta tafi dan kar mutane su kashe ta ta tafi birni neman kuɗi jiki ba kwari na juya na dawo gida nazo dai dai zan shiga gida na haɗu da Innar buba na tsaya muka gaisa to dama muna shiri da ita sosai da Innar bello ce bama shiri dan ita innar bellon nan ta cika wa'azi dayawa bayan mungama gaisawa take tambaya ta lafiya ta ganni haka ina ɗari ɗarin gaya mata dan karta faɗa wa yaya na amma sai na daure na faɗa mata ina gama bata labari ta kwashe da dariya ta riko hannuna tace muje,ba musu na bita muka kutsa cikin daji nan ta kaini wajen nata bokan wadda ya min cikin nan da farko nace ina son yayiwa baban su hiyana asiri ta yadda zai ban dukiyar sa dukka da kansa ya gwada ya gwada abun yaki yiwuwa yace min hakan bazata yiwuba domin baban su hiyana yana da tsari a jikin sa sosai bello ya masa maganin tsari ajiki a lokacin,nace ya bani maganin da zan kashe shi da kai na dan inason muci gadon sa,sai yace ba wani magani da zai kamasa sai dai in dai da kai na zanje na yankasa da wuka ko na dannesa da pillow haka muka kamo hanya aiki bai samu ba jiki ba kwari muka nufi gida a hanya innar buba ke sanar dani mu kashe bappa sai mu aurawa hiyana buba cikin ruwan sanyi sai mu kashe diyana amrat lamrat ita kuma hiyana sai ta haifi yaro ɗaya sai mu kashe ta daga baya mu kashe yaron dan bamu bukatar jinin su dukiya zai zamo namu da murna na amince da shawarar ta ido na ya rufe da son duniya bayan na dawo gida na kara ninka wa su diyana azaba kan wanda nake musu duk dan wuya ta kashe su Allah sarki Allah yasa suna da tsawon rai watanar jummaa babu kowa a gida na shiga ɗakin bappan su yana kwance saman yar gadon sa yana barci da a wawtata da wuka zan yanka shi sai Innar buba ta hana tace mu danne sa da pillow dan kar asirin mu ya tonu haka ko akayi yana barci nasa pillow na danne sa na haye saman ruwan cikin sa tunyana yunkurin kwace kansa har ya saduda ya fara furta Kalmar shahada bappa na da taurin rai sai da na ɗauki wajen 15mins ina danne da shi baya numfashi sanna ya mutu farkon dannesa da nayi ina iya jiyo me yake faɗe banda sunan maman hiyana da su hiyana ba abun da yake kira daga karshe ne daya tabbatar mutuwa zanyi ya fara furta kalmar shahada ina kashe sa na fice naje na sanar da innar buba mukayi ta murna a tare a gari kuwa nayi kamar ban san komai ba bayan rasuwar sa nayi kokarin a ɗaura Auren hiyana da buba ta hanyar zuwa wajen bokan mu ya rufe mun bakin jama'ar kauyen ta yadda za'a ɗaura auren ba tare da cececuce ba haka ko akayi boka ya rufe bakin kowa akan mutuwar bappa da auren hiyana ana gab da za'a ɗaura auren Aisha yar baban su hiyana tazo ta ɗauke su suka tafi birni tunda suka zo sau ɗaya har yau ban sake ganin su ba amma duk da haka ban kyale su ba sai da nasa aka haukata diyana akan kunce tsarin da bappan su ya musu,wanna shine takaitacen abun da na aikata" salati gaba ɗaya wajen yasa a fusace Hajj fateema ta mike tana faɗin"da iya cutar da ƴaƴana kikayi zan iya hakuri na barki da Allah amma kin cutar dani dayawa daga karshe kika kashe min mutumin dana fiso fiye da kowa aduniya na gudu na bar iyaye na saboda shi na bar komai na saboda shi na bar cikin masarautar mu saboda shi kin cuceni dayawa habiba dole ki ansa hukunci"tana kai karshen maganar ta mike da sauri ta fice daga gidan tana kukan kashe bappa da inna abiba tayi. Kallon Aunty salma Aunty Maryam tayi tace "muje koh?"a tare suka mike suka bi bayan Hajj fateema chan jikin mota suka hangota tana tsaye ta dukar da kai kasa tana cikin matsanancinyar damuwa,karisawa wajen sukayi Aunty maryam tace "muje ne?"girgiza kai Hajj fateema tayi kafin tace"aa nayi waya da Abba zai yi magana da sarki yola za'a turo jami'an tsaron su wuce da habiba da uwar buba sai na ga tafiyar su sanna zan wuce"da sauri Aunty mardiya tace"gaskiya kamata yayi Yusuf ko Aryan ne zasu basu hukunci dan inna ce Prince ba makawa kashewar parad ɗaya zai musu" "eh zancen ki gaskiya ne idan yan sanda sun kama su sai a wuce dasu kano Yusuf ya musu hukunci"cewar Aunty salma shiru wajen yayi basu sake magana ba kowa da abun da yake tunani Iya comments iya read more ba dai wadda zatace bai yi update ba daga yau na dai na Long page sai an dawo yin comments gobe idan Allah ya kai mu 1 read more zaku samu sanna na kashe update na weekend ❌ To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 49 KANO ABBA & AMMI zaune suke a palon sa su biyu suna hira cikin nitsuwa Abba yace "Aisha ina son ki bani hankalin ki sanna ki bani nitsuwar ki ki sa aranki komai ya faru da bawa mukaddari ne daga Allah sanna ki ɗauki hakan a matsayin jarabawa" shiru Ammi tayi ta tattara hankalin ta dukka ta bawa Abba kirjin ta na dukan uku uku dan tun da taji Abba yace hakan tasan ba lafiya ba,cigaba da magana Abba yayi "kuskure dai mun riga munyi duk da cewa haka Allah ya kaddara amma nima ina da nawa laifin ni nake hana ki zuwa kallon yan uwan ki har abubuwa suka rinƙa faruwa wallahi rashin zumunci bai yi ba kwata kwata,ko da sau ɗaya ne a sati ya kama ka rinƙa wai wayan yan uwanka ko ka kirasu awaya dan jin ya suke amma ke na hana ki zuwa wajen yan uwan ki tsawon shakara 7 zuwa 8 ina mai baki hakuri ta wanna ɓangaren ki min afuwa" ita dai Ammi shiru tayi ta zuba masa ido zuciyar ta na dukan uku uku burinta kawai taji me Abba ke son sanar da ita "fateema ta sanar min ɗazun habiba ita ta kashe mahaifin su hiyana da hannun ta yanzu mun sa jami'an tsaron sun kama ta" zubur Ammi ta mike tana faɗin "what!? Habiba ne ta kashe Ahmadu da hannun ta!!?no ba wasu yan sanda da Za'a haɗa ta dasu ni da nake da hukuma da doka gaba ɗayan ta a gida dole ta karɓi hukunci dai dai da abun da ta aikata a ɗaure min ita ba wanda zai mata hukunci sai Safras shine dai dai zai iya hukuntata akan abun da tayi"mamakin yadda Ammi ke magana har da kiran sunan bgs ya hana Abba magana da alama yau Ammi ta fusata sosai ta fita hayyacin ta"A'isha koma ki zauna" ba musu ta koma ta zauna tana faɗin"ban yarda kowa ya taɓa habiba ba idan ba Safras ba shine zai iya yi mata hukunci dai dai da abun da tayi dan bana son amata kisan farat ɗaya" "A'isha habiba tayi laifi dayawan da dole ta ansa hukunci kisa ni da kai na nace a rufe ta sai komai ya dai dai Safras ya dawo hayyacin sa ya mata hukunci habiba ita ta haukata Hajj fateema sanna ta haukata diyana ta azabtar da su hiyana bayan nan ga laifin zina ga shirka babban laifi fiye da komai a duniya haɗa Allah da wani wa iya zubillah bayan nan ga kisan kai ai dole habiba ta karɓi hukunci kisa taje can lahira ta samu Ubangiji data haɗa da wani ya mata nashi hukunci,shirka shirka shirka babban laifi ne number 1 a duniya wadda idan kana aika tashi ka mutu ba makawa jahannama kai tsaye zaka tafi babu wanda Allah ya tsine masa sau biyar a Qur'ani sai boka ai idan mutun yana da hankali ma wallahi ko sau ɗaya Allah ya tsine wa mutun bazaka kusancesa ba bare har sau biyar kai jama'a ya kamata murinƙa tunawa zafa mu mutu muje mu samu Allah da kuke haɗawa da wani awanna lokacin shi kan shi wanda ka haɗa da Allah neman ta kansa yake yana neman Rahman Allah kuma ba samu zai yi ba daga shi har masu binsa zasu samu azaba mai tsanani basu samu Rahman Ubangijin ko ɗigo,ya Allah ka kiyashe mu haɗa Allah da wani Allah ka bamu ikon rike ka kai ka ɗai" "Amin ya Allah" Ammi ta amsa da shi,cigaba da magana Abba yayi "sanna magana ta gaba Aisha yau kwanan 16 ke nan da accident na su Safras ina son ki sani ba accident su kayi ba zan faɗa miki hakan ne ba wai dan ki tada hankalin ki ba ko kice zaki shiga tsakanin mata da miji zan faɗa miƙi ne dan ki kaiwa hiyana agaji dan har yanzu bata ko motsi idan har na isa da ke karki tofa wani magana mara daɗi cikin maganar nan dan Safras yayi nadama abun da bai taɓa a rayuwar sa saboda son hiyana ya kwanta a hospital nan dukka yaran nan a tunanin su na haifesu ne kawai basu san cewa dasu nake kwana dasu nake tashi a rai na ba duk abun da suke akan ido na suke komai abun da ya faru Safras ya kusanci hiyana cikin fushi bayan haka baya cikin hayyacin sa shine aka samu matsala yanzu tana gidan sa na us karki nuna musu kamar kin san komai ki kyale su a matsayin accident ɗin yanzu ki shirya kije ki kula da hiyana tana bukatar kulawar uwa kusa da ita duk da cewa har yanzu bata farka ba amma komai na jikin ta ya dai dai ta bugun numfashi ta ya dai dai ta sai dai ciwo da bazaa rasa ba zata iya farkawa akowani lokacin awanna lokacin tana bukatar kulawar uwa da kuma soyayya kin san irin wanna abun idan ya faru da mutun wuya mutun yake rayuwa idan ya rayu kuma wani sai kiga ya farka da taɓin hankali saboda razana da yayi bana fatan hakan ya faru da ita ina fatan ta farka lafiya lau nasan zataji tsoron Safras sosai karki bari wani magana na Safras ya je kunnen ta kisa ta manta da Safras har sai komai ya dai dai ta sai ta samu sauki sosai a hankali zamu komar da ita dai dai kuma mu nuna mata Safras na son ta da gaske"tsabar tausayin hiyana Ammi bata san lokacin da hawaye ya fara bin kumatun ta ba"haba Aisha menene abun kuka addu'a zaki mata ki shirya da wuri amma ina son ki san wani abu ɗaya duk in da Safras yake zai zo wajen ku dan yanzu ma bai yarda hiyana ta mutuba yanzu haka yana gadon asibitin ma yana bincike akan ta tabbas zai zo duk da nasa a canzawa hiyana gida Aryan yayi kuskuren kai ta gidan Safras,yanzu cikin sauki Safras zai gane tana raye shi da yake da Camera a gidan da bana shi ba ina ga gidan sa kuma kin san akoi Cameran kuma yana bincika Cameran tabbas zai ga kwanciyar hiyana a gidan sa tayi jinya dan haka zai nemota ko ina ne shiyasa ban wahalar da kai na wajen kai ta wani kasa ba na barta a us ɗin dan nasan ko ina na kai ta zai nemota ni wani lokacin ma kai fin ƙwaƙwalwan Safras na bani mamaki da tsoro idan ya tsaya yayi tunani akan abu tofa komai wuyar abu sai ya samo solution akai ina fatan kafin ya bar asibiti ya fara neman ta Allah ya bata lafiya sanna idan ya zo gare ku karki shiga tsakanin sa da matar sa koda tana jin tsoron sa ki basu waje shiya san yadda zai shawo kanta dan duk duniyar nan yanzu shi kaɗai zai iya sa hiyana ta sauko ta yarda da shi yasan yadda zai yi ya gyara abun da ya ɓata dan haka ki basu waje ki musu fatan alkhari dan yanzu ban son abun da zai sake ɗaga wa Safras hankali saboda yanayin da yake ciki ba zan iya jure ganin sa cikin tashin hankali ba nafi son sa fiye da komai yanzu a rayuwata ki kula da hiyana sosai dan Allah"shiru Ammi tayi tana mamakin wanna lamari "lallai Safras bai kyau taba amma ba yanda zanyi dole nabi umarnin mijina dan naga dai dai a rayuwa" da wanna tunanin ta mike ta fice daga palon,dogon numfashi Abba yaja tare da sauke ajiyar zuciya kafin ya mike ya shiga bedroom nashi *Uk* Zaune Aryan yake kusa da bgs yana fuskantar Aunty farida dake zaune saman lallausan kujerar dake cikin ɗakin hospital ɗin ba laifi bgs ya samu sauki sosai sai dai yanzu ya koma gidan jiya da rashin magana dan idan Aryan zai kwana yana masa magana sai ya ɗauki mintoci kafin ya ɗaga musu kai ko ya girgiza kai amma magana da baki kam shiru kake ji abun har ya fara bawa aunty Farida tsoro dan gwara da abaya ma idan kawa bgs magana ko da zai ɗauki mintoci amma zai amsa maka da baki saɓanin yanzu sai dai ya ɗaga kai kwata kwata bai san ana magana kusa da shi,dan isu magana da Aryan har dafe kai yake alamar sun dame sa tun ranar daya farka ya tambayi ina hiyana Aunty farida tace masa ta rasu tun lokacin bai sake magana ba suyi magana har su gaji baya amsawa har sun fara sabawa da yanayin sa. Shiru suka zauna kowa da abun da yake tunani mikewa bgs yayi ya cire ruwan da aka sa masa tare da zuro kyawawan kafafun sa kasa ya mike tsaye ya rame sosai kamar ba shi ba"bgs ina zakaje? Cewar Aryan shiru yayi ko kallon in da Aryan yake bai yi ba ya wuce ya nufi hanyar fita daga ɗakin kallon Aunty farida Aryan yayi yana kokarin yin magana Aunty farida ta rigashi da cewa"lallai Prince shi ciwon ma karo masa sabon wulakanci tayi eyee ko kallo bamu ishe saba kenan?"girgiza kai Aryan yayi kafin yace"aa Aunty farida kin san fa daman can haka yake saboda sister yasa ya sauya ya fara magana to yanzu dai sai kuyi hakuri sai komai ya dai dai ta sister ta dawo kila mu dace ya dawo ya cigaba da magana ko ba yawa ne"hararar sa Aunty farida tayi tana faɗin"dama ya za'ayi ka ansa laifin Prince tun da bakin ku ɗaya sai ka tashi muje ai wai masu jinya ne,mara lafiya ya tafi ya barmu a shanye kamar wasu babbakankun kaji"mikewa Aryan yayi ba tare da ya sake magana ba mikewa itama tayi suka jera suka bi bayan bgs. lokacin da suka fito ba bgs kuma ba Fahad dake zaune a wajen,da sauri suka nufi parking space na hospital ɗin suna mamaki wato shi bgs bazai ma jira asallame su ba. Ko da suka je ba su bgs kuma ba motar Fahad tsaki Aunty farida taja kafin ta wuce ta nufi nasu motar shi Aryan abun ma dariya yaso bashi. Suna cikin tafiya a kule Aunty farida tace "lallai Fahad wato shima har da bin Prince ɗin duk sun haɗu sun mai damu mahaukata" "haba Aunty farida wlh ba haka bane ina da tabbacin bgs yace zai yi tuki da kansa ne Fahad yace bari ya tukasa gudun kar asamu matsala tun da ba gama samun lafiya yayi ba kin fa san halin bgs dan Allah karki ga laifin Fahad ko nine a matsayin da Fahad yake abun da zanyi kenan" "hmmmm bayan bakin ku ɗaya ke nan ba"shiru Aryan yayi bai sake magana ba dan yasan Aunty farida bazata taɓa yarda ba. After 1 week Tsaye yake gaban desktop computer sa yana bincike alokacin Aunty farida ta komai Nigeria ya rage daga Aryan da jiddan sa sai Fahad da amrin sa,har lokacin hiyana bata ko motsa ba yanzu kwanan ta 23 a sume, da sallama Aryan ya shigo ɗakin binciken nasu ganin abun da bgs ke bincika yasa yaja da baya ya koma waje dan yasan in ya kariso bazasu wanye lafiya ba. Yana fita ya ɗauki jiddan sa kamar yar baby suka bar gidan dan bashi da amsan da zai bawa bgs shi da kansa bai san in da Abba ya mai da hiyana ba gashi kuma bgs yaga lokacin da ya shigo da ita gidan sa na us yaga lokacin da aka fita da ita ba makawa shi zai kama ya tambaya ina take. Wanna tunanin yasa ya bar gidan tare da jiddan sa wani tampatsetsen hotel yaje ya kama musu dan su ɓuyan wa bgs. A ɓangaren bgs kuwa waro ido sosai yayi yana ganin aika aikan da yayiwa hiyana ta cikin system nashi sosai ya kara nadamar abun da yayi mata harcikin ransa yake jin zafin abun tunani ya farayi wanene ke tare da hiyana dan ya datsi layin wayar sa ko Cameran wayar sa dan sanin in da suke yasan dai bazaa barta ita ka ɗai ba dole tana tare da wani cikin family bayan wanna likitan daya gani. cikin sauri ya fara datsan wayar dukka yan gidan tare da Camerorin su can ya hango Aryan a hotel rungume da jiddan sa tsaki yaja ya wuce su ya cigaba da datse datsen sa ya gwada Ummi ba ita ke wajen hiyana ba ya gwada hajj fateema dan ya ɗauki number ta a wayar Ummi da ya datsa ita ba ita bace dan tana gida kwance bata ma san meke faruwa ba anki faɗa mata an rufe mata dan kar abun ya mata yawa ya jarraba aunty Farida ba ita bace bai taɓa kawowa Ammi ce zata je kula da hiyana ba dan yasan duk wani abu da ya shafe sa Ammi bata shiga that's why bai tuna ita ɗin bace sai da ya datsi wayar kowa dake gidan harda mazan su Omar daga karshe sai yace bari ya gwada na Ammin dan ya gani ko dai awan nan karon ta shiga masa gwajin farko wayar Ammi ya nuna masa location us waro ido yayi cikin sauri ya shigar da bayanan wayar Ammi system nashi tare da datsar Camera wayar ta kyakkyawar face ɗin kyakkyawar matar sa ya fara cin karo da shi tana kwance bata ko motsi tayi kiba sosai saboda ruwa da jinin da aka ta sa mata zuba mata ido yayi sosai yanajin kaunar ta na ratsa shi kasa kasa "yace forgive me My Eshat forgive me nayi kuskure na miki laifi sosai" kamar a mafarki yaga ta fara motsi ajiye wayan Ammi tayi saman table hakan yasa baya ganin ta sosai cikin sauri ya fara bincikan location ɗin dan yaga ko akoi Cameran awajen yayi Sa'a kuwa hotel ɗin akoi Camera cikin sauri ya datsi Cameran su hakan ya bashi damar kallon ɗakin gaba ɗaya a hankali hiyana ta fara motsi idon ta a rufe ta fara sambatu ga Ammi ta matso kusa da ita ga dr a gefe tana zaune "yaya Prince ba zan iya ba akoi zafi mutuwa zanyi yaya Prince zan mutu na tuba ba zan sake ba ina son ka wlh ba zan sake cewa bana son ka ba ba zan sake fita ba kayi hakuri ka barni haka bazan iya jurewa ba zan mutu mutuwa zanyi"karo na farko arayuwar sa hawaye ta fara bin kuncin sa yau ne first time da yayiwa wani ɗan adam kuka kawar da kai gefe yayi yana kara danasanin abun da ya aikata,ita kanta Ammi sai da tayi wa hiyana hawaye a karo na biyu. rungumota Ammi tayi kasa kasa tace "A'isha kiyi hakuri kinji kiyi kokarin kici jarabar da Allah ya jaraɓceki"jin muryan Ammi tayi kamar voice ɗin bgs dan haka sai ta kara birkichewa ta mike da iya karfin ta tana faɗin "dan girman Allah yaya Prince ka kyale ni haka idan kai baka sona wallahi na san Ammi na Ummi na su aunty Farida suna sona dan Allah ka kyale ni haka" "A'ishah nice fa ba Safras ba" ai Ammi na kara magana ma kara haukata ta take dan yau ganin face ɗin bgs take a fuskar Ammi kai ba Ammi kaɗai ba har dr dake zaune kallon face ɗin bgs take a fuskar su kokarin guduwa take ta fita daga ɗakin cikin sauri dr ta riko ta tana faɗin "i think yarinyar nan ta samu problem a kwakwalwa fa"waro ido waje Ammi tayi tana kokarin magana hiyana ta katse su da cewa "yaya Prince ka sake ni ka sake nace karka kashe ni dan Allah ka kyale ni haka wallahi mutuwa zanyi idan ka sake taɓa ni"hawaye sosai bgs yake yana kallon duk abun da ke faru ba karamin haushin dr ya ji ba da take cewa hiyana ta zare ciro wayar sa yayi ya ɓoye number ya kira Ammi dan yasan idan ya kirata da number sa bazata ɗauka ba yayi Sa'a kuwa ganin private number yasa ta ɗauka da kyar ya iya magana saboda kukan da yake "Ammi dan Allah karki katse ina son ku fita ɗakin ku barta ita ka ɗai dan a razane take tana tsorace sosai fiskana shine abu na karshe data kalla kafin ta shiga doguwar suma that's why take kallon face na a tattare da kowa ku kyale ta na yan mintoci ko 1h zata dawo dai dai idan baku fita kun kyale ta ba zata iya birkicewa gaba ɗaya"yana kai karshen maganar ya katse kiran dan ba zai iya jin zagin ta da Ammi zata masa ba,ajiye wayar ita ma Ammi tayi ta dubi dr tace"sake ta muje"ba musu dr ta kwantar da hiyana a gado suka fita suka ja kofar suka rufe ta ta baya mikewa zaune hiyana tayi a tsakiyar gadon ta haɗe kafafun ta ta kifa kai da guiwa ta fara rera kuka tana sambatu kamar zararriya"ni wai me nayi wa duniyar nan ne da duniyar bata sona daga wanna wahalar sai wanna daga wanna sai wanna innalillahi wa inna ilaihir rajiun ya Allah na tuba na tuba ka yafe min yaya Prince kai ne mutumin dana fiso bayan iyaye na amma yanzu sai da kasa naji ba wanda nafi tsana a duniya biyun ka gwara nayi haɗu da malakul maut dana sake haɗuwa da kai yaya prince arayuwa ta"tana sambatu tana kuka,kamar yadda take sambatu tana kuka haka shima bgs yake yana sambatu yana hawaye"I'm sorry my Eshat tabbas daga yanzu wahala ki ta kare In Sha Allah zan baki kulawa fiye da yadda zan kula da rayuwa ta nayi laifi dayawa amma duk laifina duk tsanata da kikayi hakan ba zai hanani zuwa gare ki ba ki shirya ansan masoyin ki gani nan zuwa"ya kai karshen maganar tare da goge hawaye face na shi ya fito daga ɗakin ya fice waje kai tsaye ya shiga mota ya nufi Airport. Kwana biyu yayi a us ba tare da ya karisa wajen da su Ammi suke ba yana zulumin isa in da suke dan bai san ya hiyana zata an she sa ba a wanna kwana biyun hiyana ta kara samun sauki ta dawo dai dai ba laifi sai dai itama bata cika magana ba daga um sai umm take cewa ko idan an mata magana ta girgiza kai. yauce ranar sa ta uku a us ya shirya cikin kayan hausawa dakakkiyar shadda fara tas mai bala'i tsada da hula baka sai takalmi baki ya sanya dangareren agogon diamond mai matukar kyau da tsada a kyakkyawar farin hannun sa yau yayi kyau sosai kamar shi yayi kan sa sai kamshi yake zuwaba sosai kamar ango ya rage tsawon gashin kansa ya bari zuwa wuyar sa sanna ya nufi hotel ɗin da su Ammi suke. Mamaki ne ya kama shi lokaci da ya isa hotel ɗin Aunty farida Aunty mardiya Aunty salma Ummi Ammi Aryan Fahad diyana amrat Khalid Zahra Yusuf lamrat Abba duk sunzo Omar Haidar Hajj fateema ce kawai ba su zo ba dan su basu ma san meke faruwa ba sai Aisha yar Sadiq da Zainab suma suna gida basu zo ba karo ta farko a rayuwar sa yaji kunya ta kama sa ji yayi kamar ya koma ji yayi da yasan zai samu family gaba ɗaya da bai zo ba dukkan su suna dakin da hiyana take, hiyana na zaune saman gado tana sanye cikin doguwar riga abaya baka ba ƙaramin kyau kayan suka mata ba kan ta babu ɗankwali ta zuba bakin lallausan gashi tan nan har gadon baya tayi kumatu abun ta mul mul gwanin ban sha'awa tayi haske sosai kamar ka taɓa jini ya fita diyana da Zahra sun sata a tsakiya aunty Farida na gefen su sauran family wasu suna saman sofa wasu saman gadon Abba na zaune kusa da Ammi saman sofa Ummi na gefen sa. gently ya sako kafar sa cikin ɗaki ta kasar ido yake satar kallon hiyana yar kiban da tayi ta masa kyau ba kaɗan ba ji yake kamar yaje ya rungumo kayan sa amma ba hali. wucewa yayi yaje ya gaida Abba da Ammi da Ummi da fara'a Abba da Ummi suka amsa har mamaki yake ya fara tunanin "to ko dai basu san me ya aikatawa hiyana bane" Ammi kuwa fuska a ɗaure ta amsa dan har yanzu idan ta tuna yadda tazo ta samu halin da hiyana ke ciki sai taji idon ta ya tara ruwa,da fara'a Aunty Farida tace"ango ina wuni"mamaki ya hana shi amsawa gani yake kamar mafarki yake,cikin girmamawa su Aryan suka ɗaga masa gaisuwa hararar wasa ya wurgawa Aryan a ransa yana faɗin"daman kana gaishe ni ne idan ba awajen aiki da ya zama dole gaisuwar ba",bai gama mamakin gaisuwar su Aryan ba yaji yo zazzakar voice ɗin hiyana tana fadin"ina wuni yaya Prince"waro ido waje yayi a sukwane ya kai kallon sa kan kyakkyawar face nata dan ko a mafarki bai taɓa tunanin hiyana zata masa magana yanzu ba,bai ankara ba yaga gaba ɗaya family sun mike sun fice daga ɗakin sun basu wajen, suna fita hiyana ta ɗaure fuska sosai kamar ba ita ke hira da murmushi dasu diyana yanzu ba mikewa yayi ya dawo kusa da ita ya zauna cike da so da kauna yace"Eshat ban taɓa tunanin zaki min magana yanzu ba all my thought har yanzu kina fushi da ni"a kule tace"dan ganin idon su Abba yasa na maka magana ba dan wani abu ba"juyowa yayi da kyau suna fuskantar juna calmly ya fara magana"i know Eshat nayi miki kaifi sosai na san mawuyacin abu ne ki manta da abun da na miki amma ina son ki sani ilove u from the bottom of my heart nake faɗa miki maganar nan ki yarda dani"shiru tayi bata sake magana ba ta sunkuyar da kai kasa tana wasa da yatsun hannun ta"my Eshat ya jiki?"nan ma shiru ta masa "my Eshat ɗago kai ki kalle ni kinji?"Kara sunkuyar da kan ta kasa tayi dan aduniya ba abun da yake bata tsoro yanzu kamar fiskar sa"my Eshat ki min magana mana "kasa kasa ba tare da ta ɗago kai ba tace"yaya Aryan ya faɗa min komai jiya ya zo ya nuna min video ka lokacin da ya zo ya same ka ka shake likita sanna Aunty farida ma ta nuna min video kwanciyar da kayi a asibita da ranar da ka farfa to amma ni duk da haka ban yarda ba kuma ba zan zauna da kai ba"waro ido waje yayi da sauri yace"Eshat kenan baki yarda ina son ki ba" "eh ban yarda ba kuma ba zan taɓa yarda da kai ba"tana kai karshen maganar ta mike ta nufi hanyar fita tana ɗingisa kafa da sauri ya rikota tare da jawota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa hannu yasa ya ɗago habar ta yana kallon face nata"my Eshat me zan miki ki yarda ina son ki?"yunkurin tashi take a jikin nasa take tana ture sa tana faɗin"ni ba wani abun da zaka min na yarda babu wani sauran yarda kuma tsakanin mu"zuba mata ido yayi yana kallon yadda take motsa ɗan karamin kyakkyawan bakin ta tana masifa ganin da gaske take son tashi daga jikin sa sai ya sake ta ta mike tana ɗingisa kafa ta fice da daga ɗakin,bin bayan ta yayi da kallo har ta fice kafin ya sauke nauyayyar ajiyar zuciya yace"ba dai kin fara saukowa ba bazan takura miki ba a hankali zan dawo miki da sona da kike ikirari ya koma kiyayya sai kin zamo idan baki ganni ba bazaki iya barci ba bari dai mu koma gida"ya kai karshen maganar tare da mikewa shima ya fito nan ya samu su Abba a palo suna hira wuce su yayi ya nufi waje kasa kasa hiyana ke satar kallon sa har ya fice, murmushi Aryan da Aunty farida keyi dan duk abun da hiyana ke yi suna kallon ana so ana kai wa kasuwa To Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 50 A yaune su Ammi suka bar hotel ɗin gaba ɗayan su suka koma gidan bgs,in da aka fara kwantar da hiyana gidan Part uku kowani part yana da babban palon kasa mai ɗauke da ɗakin barci uku sai katon kitchen da table ɗin cin abinci sai sama shima komai irin na kasan ne palo ɗaya bedroom uku kowani bedroom da katafaren toilet ciki da dressing room Abba da Ammi da Ummi suka ɗauki Part ɗaya na gidan Yusuf Khalid Fahad suka ɗaki part ɗaya amma iya kasa kawai su Aunty farida Aunty mardiya Aunty salma suka ɗauki sama na part ɗin su Yusuf bgs Aryan suka ɗauki Part ɗaya Aryan na kasa bgs na sama yaso su wuce da hiyana amma taki ta gudu tabi Ammi ita kuwa Ammi ta goya mata baya ta bata wajen zama a ɗakin ta su amrat kam kowa na manne da mijin ita diyana itace oga tana manne da yaya Aryan ɗin ta gwanin ban sha'awa suna. 10pm kwance yake saman katafaren gadon sa ya kasa barci sai tunanin ta yake mikewa yayi zaune a saman gadon ba abun da yake gani a face nashi face kyakkyawar face nata lokacin da ya shigo hotel nan ya same ta tana hira da murmushi ita da su Zahra kasa kasa yace"my Eshat gaskiya kinyi wa yaya Prince illa daki ka ki biyoni"wayar sa ya jawo ya kira layin ta a kashe kai tsaye ya kira layin Ammi lokacin da kiran ya shigo wayar Ammi na zaune saman tsakiyar gadon ta,hiyana ta tada kai da cinyar ta Ammi na mata natsiha akan zaman Aure sai hawaye take dan natsihar Ammi na ratsa ta har cikin jikin ta tana kuka tana tana tunanin kyakkyawan face ɗin kyakkyawar mijin ta lokacin da ya ɗogo habarta a hotel yayi kyau sosai lokacin ganin kiran bgs yasa Ammi ta miƙawa hiyana wayar dan tasan bgs ba zai kirata awan nan time ɗin ba idan ba da hiyana yake son yin magana ba mamaki ne ya kama hiyana lokacin da taga sunan da Ammi tayi saving number bgs my first love wani mugun kunyan Ammi ne ya kara kamata cikin ranta ta fara nadamar cewa Ammi da tayi bata son bgs ashe ashe Ammi na bala'i son bgs kawai dannewa take tabi bayan hiyana dan ta kwatanta adalci gaskiya Ammi mutuniyar kirki ce. da bata so ɗaukar wayar ba amma ganin sunan da Ammi ta sa masa yasa tayi picking ɗin a ranta tana faɗin "daga yau ba zan sake cewa bana son wani abun da ya shafi yaya Prince ba ko dan kaunar da Ammi ta nuna min"shiru tayi bata yi magana ba dan kunyar Ammi da take ji kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace"barka da dare my Ammi"murmushi ne ya suɓuce mata ji yadda magana cikin kaunar Ammi da girmamawa jin muryan sa yasa ta sauke nauyayyar ajiyar zuciya tayi shiru ta kasa magana dan Kunyar Ammi take ji sosai,jin ajiyar zuciya ta yasa ya gane ba Ammi bace dan haka sai yace"my Eshat kema kina kewata ko?"shiru tayi bata masa magana ba"why kika ki bin mijin ki kin san dole zanyi tunanin ki ko?"ganin taki yin magana yasa Ammi ta jawo pillow ta kwantar mata da kan ta ta mike ta sauka gadon ta nufi palo tana faɗin"ina zuwa humaira"jin abun da Ammi tace yasa bgs yace"kunyar Ammi kike ji ko?to yanzu ta tafi pls kiyi magana""yaya prince ina wuni?meyasa ka kirani?" "dan naji muryan matata mana"cool murmushi ta saki tare da juyawa ta gyara kwanciyar ta da kyau"murmushi na miki kyau sosai my Eshat" "waya ce maka murmushi nake" "zuciya tace ta faɗa min"shiru tayi tana tunanin ko dai yasa camera ne a ɗakin"ki dai na wahalar min da kanki wajen tunani ni ban sa camera a ɗakin ba bana sa camera a bedroom sai palo bedroom sirrin mai ɗaki ne bai kamata aga sirrin mutun ba domin Annabi ya hana ka bibiyi sirrin ɗan uwanka" "ni ban yarda ba dole kasa camera idan ba haka ba ya akayi kasan nayi murmushin?sanna ya akayi kasan ina tunani" "kenan karya zan miki Eshat?rai a ɗan bace yayi maganar cikin sauri tace"a'a kayi hakuri kawai mamaki nake"shiru ya ɗan yi kafin yace"muyi video call?"da sauri ta girgiza kai tana faɗin"aa"dan ita har yanzu tsoron ganin sa take"why har yanzu kike tsoro na bakin son kallon face na kai tsaye sai dai ki rinƙa satar kallona?"waro ido waje tayi ko yaushe yasan tana satar kallon sa oho mutun kamar wani aljani ɗaure fuska tayi a kule tace"ni bana satar kallon ka kuma me zan gani a fuskar ka baya fuskar mu iri ɗaya"girgiza kai kawai yayi dan har ga Allah da kyar yake maganar nan da ita kwata kwata arayuwar sa bai san yawan magana idan yayi magana ya wuce 5mins kan sa har ciwo yake masa to amma ba yadda zai yi dole yayi magana da ita dan sauraron voice nata ne kawai zai iya sa yayi barci,jin yayi shiru yasa tace"yaya Prince sai da safe" "ke kika kira ne?"gurgiza kai tayi tana faɗin"a'a 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 51 and 52 A hankali hankali take bashi abincin abaki a mai ma kon ya ci abin cin sai ya tsare ta da ido yana kallon ta ya kasa ɗauke kan sa"yaya Prince lafiya kake kallo na haka"a hankali motsa lips nasa ya furta"kyakkyawa kyau nake kallo"ajiye spoon ɗin tayi ta shige kirjin sa tana faɗin"ai ban kai ka kyau ba"hannu yasa ya ɗago haɓarta suna fuskantar juna cikin shagwaɓa ya kwai kwayi yadda take magana yace"why kike ɓoye fuska?" "Saboda ina jin kunyar ka" "my Eshat anya ban baki ajiyar baby ba kuwa?"girgiza masa kai tayi kafin tace"aa babu baby""waya faɗa miki ba babyna a jikin ki?""babu wanda ya faɗa mini kawai na sani ne"shiru ya ɗan yi kafin yace"ya akayi kika sani?"ni dai nace maka na sani ne wallahi da gaske babu baby,yaya Prince dan Allah ni dai kaci abin cin kaji? kaga fa tun safe baka ci komai ba""kina son naci?"gyaɗa masa kai tayi alamar eh murmushi kaɗan ya ɗan saki kafin yasa hannu ya ɗauki spoon ya ɗebo abincin ya kai mata sai tin ɗan bakin ta,ba musu ta buɗe baki ya zuba mata abincin a bakin ta sanna ya haɗe bakin su waje guda ya zura harshen sa cikin bakin ta ya fara ansan abincin suna ci tare,cizan wasa ta masa a harshen sa tare da zame bakin ta daga nashi tana murmushi kafeta yayi da manya manyan idon sa na ɗan lokacin yana mai kara jin kaunar ta na ratsa duk wani jijiya da ɓargon jikin sa,ɗaukan spoon ɗin tayi ta fara ɗebo abincin tana tura masa abaki,ba shiri ya buɗe baki yake ansa tana zuba masa abaki zai haɗe bakin su waje guda ya tura mata rabi shi kuma yaci rabi almost 1h 30mins suka ɓata wajen cin abinci ya manta ma zai je kama wani ya shiga dunuyar soyayya. Bayan sun gama cin abin cin ne ya dubeta yace"my Eshat ki zauna a nan karki bini waje munyi sallama daga nan ban yarda ko kofar ɗakin nan ki leka ba har sai na dawo"shagwaɓe murya tayi tace "yaya Prince idan zanje wajen su Ammi fa?""akoi kofa ta cikin kitchen ki bi wajen zai kai ki Part ɗin su Khalid daga nan kibi kofar kitchen nasu zai kai ki nasu Ammi amma ban yarda ki fito tsakar gida ba ki kulamin da kan ki kinji ko?zanyi kewar ki sosai na sani I love u my beautiful wife"yana kai karshen maganar ya mike cikin sauri ya nufi kofar fita yana faɗin"i need your prayer my lovely wife"zuba masa ido tayi kamar zatayi kuka zuciyar ta na mata zafin rabuwa da shi ji take kamar yana tafiya da numfashi ta kallon sa take sosai ba ko kyafta ido yana kokarin fita da murya kamar mai shirin kuka tace"my Habibi"chak ya tsaya na yan sakan ni kafin nan slowly ya juyo ji yake zuciyar sa kamar zata fashe ta fito waje,yana zin zafin tafiya da zai yi ba tare da ita ba yana tsoron tafiya da ita kar akawo musu hari wani abu ya same ta,yayi shiru yana tunani ta taho da gudu ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa tare da sakin kuka mai ban tausayi,shi kanshi daurewa yake ji yake kamar zai yi kuka rabuwa da ita babban ciwo ne agare sa da kyar ya iya cewa"why are you crying my baby?"cikin kuka tace"my Habibi ni gaskiya sai dai muje tare idan ka tafi ka barni kafin ka dawo zan mutu" "are you sure zaki iya bina?zaki iya zama cikin sojoji?"cikin sauri ta gyaɗa masa kai tana faɗin"in dai kana wajen zan iya zama" "no Eshat idan ma mun tafi dake daga nan gidan mu na uk zan barki daga ke sai sojoji hankali na yafi yarda na barki tare da su Ammi ne that's why ban ce zan tafi dake ba idan na tafi dake zaki raba min hankali biyu ina yaki ina tunanin na barki a gida daga ke sai sojoji ni yanzu bana yarda da kowa tundaga kan Abdol na dai na yarda da kowa"kara kankame sa tayi tare da kara sankin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro"oh god"ya faɗa tare da ɗaukan ta cak suka nufi waje. Yana fita sojojin sa suka yi saurin buɗe masa motar alokacin su Ammi duk sun koma cikin gida zama yayi cikin motar da ita a jikin sa,da sauri sojojin suka rufe motar suka tayar da gudun gaske suka fita gidan suna fita manya manyan motocin jibga jibgan sojoji ne suka shigo gidan dan bawa su Ammi tsaro sojoji ne manya manyan masu ji da lafiya da karfi a parking space na gidan su kayi parking na motocin su da gudu suka diro kasa daga saman motocin suka kewaye gidan gaba ɗaya suka sai ta manya manyan bindigun dake hannun su kamar masu jiran wani motsi suyi harbi kallo ɗaya zakayiwa face nasu ka san ba wasa a tattare da su. BGS Kai tsaye Airport motocin su bgs suka nufa har lokacin hiyana na masa kuka kasa kasa cikin muryan rarrashi yace"my baby wai kukan me kike ne?"cikin kuka tace"kukan daɗi nake gani ga mijina"kallon gefen ido ya mata kafin yace"kika tafi baki salami su Ammi bako ba ruwan Safras ato idan Ammi ta kiraki awaya kice mata ke dai kawai kin zaɓi ki bi mijin ki ne"turo baki tayi cikin shagwaɓa tace"wayo zaka min ka wanke kan ke ko?Allah cewa Ammi zanyi maganin barci ka zuba min cikin abinci ka sace ni ban sani ba"bai san lokacin da murmushi ya kubce masa ba wai ya sace ta girgiza kai kawai yayi Eshat na neman ta kure tunanin sa hannun sa ta kama tana kallon kyawawan fararen dogayen yatsun hannun sa"yaya Prince yatsun kan nan suna min kyau sosai"kawar da kansa yayi yana faɗin"au ɗazun dan a yaudare ni na tawo da ke yasa akace min habibi kenan ko?"hannu tasa ta fara cire masa botrin rigan sa tana faɗin"aa nima ban san na faɗa ba" "to ko kin sani ko baki sani ba ni karki sake cemin yaya Prince idan ba zaki gaya min suna mai daɗi ba kawai ki kirani Safras ɗina"hannu ta tura cikin singlet nasa bayan ta gama cire botrin rigar nasa a hankali ta fara shafa lallausan bakin gashin dake kwance a faffaɗar kirjin sa tana faɗin"to ka faɗa min sunan da zan rinƙa kiran ka kaji?"tayi maganar dai dai lokacin da ta kai hannun ta saman nipple nashi,da ɗan karfi yace"wash"waro ido waje tayi tare da zame hannun ta cikin sauri,lokacin guda idon sa suka sauya zuwa ja dama zaman da tayi a jikin san nan dannewa kawai yake sai gashi taje ta tsokano sa lunshe ido yayi tare da kama hannun ta ya mai da saman kirjin nashi ya jingina kai da jikin kujerar motar,a hankali ta sa yatsar ta tana kewaye masa saman ɗan bakin nonon nasa,da ɗan karfi ya cije lips nashi na kasa tare da runtse ido sosai lokacin guda fitar numfashi sa ta sauya ya fara numfashi da sauri sauri ganin halin da ya shiga yasa ta zame hannun ta cikin tsoro tana kokarin sauka daga jikin sa,da sauri ya kamota da kyar ya iya muɗe baki murya na sarkewa yace"ina zaki je?bayan ke kika nemi magana"turo baki tayi kasa kasa tace"kayi hakuri gashin wajen ne ya dade yana burgeni ina son wasa da shi"waro idon sa da suka sauya sukayi ja kamar wuta yayi karaf idon sa ya sauka kan baturen sojan dake tukasu yana kallon su ta cikin mirror motan yana kokarin yiwa sojan magana sojan yayi parking na motar a parking space na airport ɗin"out"abun da bgs yace da sojan kenan cikin sauri sojan ya buɗe kofar motar ya fice tare da mai da kofar ya rufe musu. dawo da kallon sa kan ta bgs yayi sai faman ɓoye fuska take a kirjin sa"me ya kai hannun ki in da kika taɓan nan ko dai kina son baby ne?"da sauri tace"a'a"waskewa tayi da cewa"yaya Prince mun iso airport ɗin fa"mai mai ta sunan yayi"yaya Prince"da sauri ta shagwaɓe murya tace"sorry habibi muje to" "a haka kike so na fita kin san adadin dubbannin jamar dake waje suke jiran fitowar mune?"kallon sa tayi da kyau kafin tace"oh sorry bari na mai da maka botrin"ta kai karshen maganar tare da sanya hannu tana kokarin mai da masa da botirin hannun ta ya kama ya ɗaura a gaban sa yana faɗin"ga babban wutan da kika kunna ai ba botirin"a sukwane take kokarin cire hannun ta amma yaki sakin mata hannun ya danne sosai matso da bakin sa yayi sai tin kunnen ta kasa kasa ya fara magana"ina zaki je?ba zaki cire hannun ki ba har sai kin kashe wutar nan da kika kunna kawai ki fara aiki"juyowa tayi suka haɗa ido lokacin guda tsoron sa ya kamata ganin yadda idon sa suka sauya zuwa ja sosai"yaya Prince ni na yarda ka barni awajen su am...bata kai karshen maganar ba ya haɗe bakin su waje guda tare da tura hannun sa cikin rigar ta a hankali ya fara shafan tula tulan ta yana sauke ajiyar zuciya. Sosai yayi kissed nata sannan ya sake ta yana kallon face nata"lafiya Eshat?na ga kamar ki na son yin magana"yayi maganar cikin dashewar murya kasa kasa tace"yaya Prince ni sai in ga kamar haryanzu jiki na kake so bani ba"shiru ya ɗan yi kafin ya sanya hannu a hankali ya mai da botrin rigar sa da ta cire masa bayan ya maida botrin sa gaba ɗaya yasa hannu a hankali yana kokarin buɗe motar cikin sauri tace"kayi hakuri yaya Prince karka ɓata rai"cool murmushi ya sake mata wadda bai taɓa yin irin ta ba kafin yace"me yasa zan ɓata rai na ji daɗi da kika faɗa min abun da ke ran ki kuma hakan ba zai sa nayi fushi ba dan ni Eshat nake so ba jikin Eshat ba so rashin taɓa jikin Eshat ba zai sa na sauyawa Eshat daga yadda bake ba so let's go"ya kai karshen maganar tare da buɗe kofar motar ya fito da sauri tabi bayan sa ɗaukan ta yayi chak kamar baby nan take yan jarida suka fara yi masa hoto ko ajikin sa masu mamaki suna yi masu tambayar kan su daman yayi Aure ne suma sunayi. Shiko ko ajikin sa takun sa kawai yake irin na jaruman maza ɗauke da Eshat nasa akafaɗar sa kamar yar baby. Yana shiga girjin ya zauna saman lallausan kujera na musamman tare da ita a jikin sa,suna zama ba jimawa jirgin nasu ya ɗaga kwanciya tayi saman faffaɗar kirjin sa ta lafe lef hannu yasa yana shafa bayan ta a hankali hankali har barci ya ɗauke su dukkan su biyu manne da juna. FAHAD & AMRAT "My amri wai me yasa kike gudu nane?"tsaye take a gaban mirror tana shafa mai yayin da shi kuma yake kwance saman gado"babu komai kawai tsoro nake ji"ta bashi amsa ba tare da ta juyo ta kalle sa ba,mikewa yayi zaune kafin yace"eyee dan na biki a hankali ko?oya zo nan"ba musu ta juyo ta nufo sa zuba mata ido yayi yana kallon ta cike da so da kauna har ta iso gaban sa"my amri da alama fa nayi ajiyar baby"waro ido waje tayi kafin tace"mutun shakara 14 yana iya aihuwa ne?"kai ya gyaɗa mata yana faɗin"sosai ma in mace ta fara period zata iya aihuwa"ya kai karshen maganar tare da jawota jikin sa suka kwanta a tare ya jawo musu bargo ya rufe su ya fara sarrafata san ransa yana zuba mata kalaman soyayya. A ɓangaren lamrat ɗin yaya Yusuf ma ba laifi yanzu laulayin cikin nata ya ragu sosai sai fama da kasala da barci da take,tayi kiba sosai tayi haske abun ta hankalin ta kwance yaya Yusuf na bata kulawa sosai yana matikar ji da cikin nan nashi kamar ransa. A ɓangaren itama Zahra ba laifi cikin nata ba laulayi sosai sai zaɓen abinci da take fama da shi ban da zaɓen abinci ba wani abu da cikin ke sata suna zuba love nasu da yaya Khalid ɗin ta son ransu basu da wata matsala. Karfe 6 na yamma jirgin su ya sauka a STANSTED INTERNATIONAL AIRPORT LONDON UNITED KINGDOM cikin sauri ya saɓe ta a kafaɗar sa sai barci take zubawa cikin kwanciyar hankali ba tare da ɓata lokaci ba ya fito nan take yan jarida suka fara mamaki suna musu hoto masu tambayar kansu dama Brigadier yana da aure ne wasu tambayar kansu suke ko dai ya fara neman matan ban zane,shiko ko ajikin sa ya nufi wajen motocin da akajere awajen domin ɗaukan shi jibga jibgan sojoji masu ji da karfi da lafiya ne sukayi layi daga farkon bakin jirgin har wajen motocin tasu duk in da zai wuce sai sojoji sun sara masa ko kallon in da suke bai yi ba bare su sa ran zai ɗaga musu hannu ko makamancin haka dan idan da sabo sun saba da halin sa na ko in kula. da gudu wani jibgegen soja fari tas daya maye gurbin Abdol ya buɗe masa mota ya shiga da ita a jikin sa da gudu jibga jibgan sojojin suka koma cikin motocin su suka tayar suka figi dankara dankaran motoncin da gudun gaske suka bar Airport ɗin suka nufi gida wayar sane ta fara kara tana neman agaji yana rungumi da Eshat ɗin sa yana jin wayar na kara har sai da ta kusa tsin kewa sanna ya ɗauka ganin sunan my dad my everything yasa yayi saurin picking call ɗin tare da manna wayar a kunnensa yana faɗin"hello Abba"daga ɗayan ɓangaren Abba yace"Safras ina humair?"kallon kyakkyawar face nata dake kwance saman faffaɗar kirjin sa yayi kafin yace"I'm so sorry my Abba"cikin sauri Abba ya ciro wayar daga kunnen sa dan ya tabbatar da bgs yake magana ba wani ba mamaki ne ya bayyana akan face na shi lokaci da ya tabbatar da bgs yake waya zancen zuci ya fara yi"yau Safras ne da cewa sorry kai ina ban yarda shi bane idan ma shine to gaskiya ina bukatar kallon face nashi dan na tabbatar da ba abun da ya shiga kan shi ni dai tun da na haifi Safras ban taɓa jin yace wa wani ɗan adam yayi hakuri ba Allah mai iko Allah mai canza bawa aduk lokacin da ya ga dama kai Alhadulillah Allah shine abun godiya"jin Abba yayi shiru yasa bgs yace"naso nazo na baka hakuri akan laifin dana maka a baya amma time ya tafi yanzu kuma na kara wani laifi kan laifi na tafi da Eshat I'm sorry ka tayani bawa Ammi hakuri"Abba ya kasa magana"eyee yau Safras ne tun baa ce yayi laifi ba ya ansa laifin sa ya bada hakuri Allah mai iko gaskiya ba zan taɓa manta wanna rana ba"danna recording na wayar sa Abba yayi kafin yace"gaskiya kayi laifi tafiya da ita da kayi kaga bata gama samun lafiya ba gashi kuma kama criminal zaka je yi zata rabama hankali waje biyu kana kokarin kama criminal sanna kana tunanin ta me yasa ma bazaka tura yaran ka su kama mutumin nan ba?ka kafe dole sai da kanka zakaje" "No Abba ina son kama shi da kai na saboda dalilai biyu na farko koma waye ne nasan ina da kusan ci da shi ya san abubuwa sosai akai na na biyu kuma mutun ne mai haddari na kasa da kasa ban son laifi na ya shafi wani soja ba inna tura yara sai in ga ba zasu iya min abun da nake so ba kuma zai iya fin karfin su dan yana da jama'a sosai ban son sanadina akashe soja ko ɗaya batun tafiya da Eshat kuma ina baku hakuri zan san yadda zan yi" "Allah Ubangijin ya kare min ku kuyi aiki lafiya ku dawo lafiya" "Amin ya Allah my Abba amma Abba why kake mamaki haka" "ni nace maka ina mamaki?"kallon face ɗin hiyana dake ɗan motsi yayi kafin yace"Abba ba iya aikin soja kaɗai na iya ba na iya karantar yanayin ɗan adam koda bamu tare innaji muryan sa ban san me ya baka mamaki ba amma acikin voice naka na fahimci kana jin mamakin"murmushi Abba yayi yana faɗin"sai kun dawo Allah ya tsare min ku"yana kai karshen maganar yayi sauri ya katse kiran mai da wayar gefe bgs yayi ya ajiye dai dai lokacin sojan dake tukasu ya danna hancin motar su cikin katafaren gidan su tun da aka wangale katafaren gate ɗin gidan nasu ya ke kallon Aryan dake tsaye a harabar gidan shi da Hisham mamaki ne ya kama shi"yaushe Aryan kuma ya dawo uk?"ya tambayi kansa yana cikin mamaki sai ganin Aryan yayi ya buɗe masa kofar mota cikin zolaya yace"barka da zuwa ango"harara ya watsawa Aryan kafin ya zuro kyawawan kafafun sa dake sanye cikin Booth kalan kayan sa waje yana kokarin fita motar hiyana ta farka tare da waro idon ta a kan kyakkyawar face nashi mikewa tayi daga jikin nasa tana mutsuke ido zuba mata ido yayi yana kallon ta shi kuwa Aryan wayar sa ya ɗauko ya fara yi musu video kasa kasa bgs yace"sannu da tashi sarkin barci"ɗan karkato da kai Aryan yayi yana faɗin"bgs ka rinƙa magana da ɗan karfi dan maganar ta fita a video"wani mugun kallo bgs ya wurga masa wadda yasa shi kawar da wayar ba shiri fitowa daga cikin motar hiyana tayi ta sunkuyar da kai kasa tana faɗin"ina wuni yaya Aryan" "lafiya lou sister ya gajiyar hanya?" "Lafiya lou yaya Aryan ina diyana?""tana cikin gida tare da Ilham matar Hisham"da sauri hiyana ta wuce cikin gidan,fitowa shima bgs yayi da karfi Aryan ya sara masa yana faɗin"sir munyi nasarar isa hotel ɗin a lokacin da ya dace kuma munyi nasarar kama yaran mutumin sai dai shi baya nan tun shekaran jiya sukace ya bar hotel ɗin mun tambaye su in da yake sunce suma basu sani ba baya taɓa faɗa wa kowa in da yake sai dai in shi yake son ganin su sai ya kirasu awaya yace su zo waje kaza zai basu aiki ɗaya daga cikin suma ce mana yayi baya tunanin wanda suke haɗuwa da shi shine asalin mai gidan nasu saboda muryan wanda suke waya da shi daban wanda kuma yake zuwa wajen su shima muryan sa daban hakan yasa suma suke tantama anya shine asalin wadda sukewa aiki kuwa" "yau wace rana Aryan yayi abun arziki"da mamaki bgs ke kallon sa"Aryan yaushe kazo kasar nan har kaje kayi wanna aikin" "lokacin da kaje cin amarcin ka mana sai in tsaya jiranka babban criminal irin wanna ya cubce mana" "yau dai kayi abun arziki"hararar wasa Aryan ya wurga masa kafin yace"sir zan iya tafiya?"wucewa bgs yayi ya nufi cikin gida yana faɗin"aa karka tafi ka kwana awajen"yayi maganar cikin tsokana bayan sa Aryan yabi yana faɗin"na shirya mana fita ni da kai da baby's namu dan mu kai su yawo fatan ba zaka ki zuwa ba"shiru bgs yayi bai tanka ba har suka shige cikin gida dai dai zai shiga palo ba shiri yaja birki ya tsaya chak a bakin kofar palon ya kasa shiga sakamakon hiran da diyana da hiyana keyi a cikin palon kusa da shi Aryan yazo ya tsaya sukayi shiru suna sauraron diyana na yiwa hiyana lecture. Zaune saman sofa hiyana da diyanar suke suna fuskantar juna diyana ta tsantsara make up sosai a face nata tana sanye cikin wasu shegun riga da wando sun kamata sosai ta zuba lallausan bakin gashin tan nan har gadon baya tana tsotsar sweet mai tsinke wani pitinannen kanshin turare ne ke tashi a jikin ta kamar anyi ɓarin turare ta tasa hiyana a gaba tana bata kalan nata lecture zuba mata ido kawai hiyana tayi tana mamakin diyana ko waye ya koya mata dukka wanna abun oho katse mata tunani diyana tayi da cewa"Aunty hiyana ki dai na mamaki na in dai kika zauna da Aunty farida to fiye da haka zaki koya wlh,yanzu dai duk bama wanna ba dan girman Allah Aunty hiyana ki rinƙa yin make up sosai ki ajiye ustazancin nan ki fara kashe yaya Prince da wanka kananan matsastsun kaya ki rikita masa tunani ya zama komai yake ke yake tunani kingane ai?"kallon Aryan bgs yayi ya masa alama da ido irin wato"kai ma haka take rikita maka tunani kenan?"Aryan na son yin magana amma bai san su diyana suji dan yana son ji har karshen zancen nasu yana son jin amsan hiyana shidai bgs maman kin diyana kawai yake wai yar yarinyar nan hartasan rikitawa namiji tunani ita kuwa diyana cigaba da lecture ta tayi abun ta hankalin ta kwance take tsaro magana ɗaya bayan ɗaya"dan girman Allah Aunty hiyana karki sake sakawa yaya Prince atamfa ko dogon riga ko lace idan dai ba fita zakuyi ba kinji me aunty Farida tace mu zama karuwai a cikin gidan mazajen mu"tushe baki Aryan yayi saboda dariya data cubce masa shi kanshi bgs sai da yayi ɗan murmushi gefen fuska wai karuwai oh wanna yarinya"kin san me Aunty farida ta faɗa min? kowani namiji da kala abun da yafiso a tattare da mace amma mafi yawancin maza sunfi son breast na mace tom ki tsaya ki nitsu ki gane me yaya Prince yafi so a jikin sai kifi gyara masa wajen idan ba haka ba wlh Aunty farida tace Aure zai kara daga yau zan fara koya miki make up kuma wlh yaya Prince yana bala'i son mace mai make up dan akoi ranar da Aunty Zahra ta miki make up ina ganin sa yayi ta kallon ki sosai sanna kuma ko ban faɗa miki ba kin sani yaya Prince yana son kamshin turare ga turaruka mai daɗi da Aunty farida ta sa aka kawo mana daga Maiduguri daga ke har lamrat da Zahra ba wanda ya ɗiba amrat ce kawai ta ɗauka ita lamrat dan iskanci har wani cemin tayi turaren wari yake mata ita turaren jikin yaya Yusuf kawai take so ni zata gwadawa iya soyayya hmmm ta tambayi yaya Aryan ya bata labarin rikitashi da nake"girgiza kai kawai bgs yayi dan diyana ta fara wuce tunanin sa shi kuwa Aryan ya toshe baki saboda dariya diyana na neman kashe sa da dariya"Allah Aunty hiyana kamar yadda ake faɗe gaskiya ne wlh dukkan mu kin fimu kyau nesa ba kusa ba ke da bappa da Ammi da yaya Prince kike kama ni kuma da Ummi nake kama sanna wlh gaskiya ne kin fimu murya mai daɗi baki da yawan magana amma wlh idan kikayi magana ko macece a kusa dake sai taso ki sake magana dan ɗaɗin muryan ki ni kai na ina son sauraron voice naki to inaga namiji nasan kinfimu ilimin addini kin san abun da ya dace kiwa mijin ki to amma meyasa baki amfani da ilimin baki?me yasa baki yiwa yaya Prince abubuwan da Allah yace mace tama mijin ta?wlh da bakin shi ya faɗa min yana son ki tun lokacin da nake faɗa wa su Abba abubuwan da yake miki na mugunta yaya Aryan ya kawo min waya nayi magana da shi naki sai da muka koma ɗaki na ansa wayar nayi magana da shi shi da kan sa alokacin yace mi yana son ki kuma zai kula da ke na daina damuwa to kin gani ya kamata ke ma ki fara bashi kulawa ta musamman"dogon numfashi hiyana taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya kafin tace"nima inason sanya kanana kaya na masa kwalliya amma wlh kunya nake ji sosai ba zan iya ba"mikewa diyana tayi tana taku da kyar saboda ta kalmin da ta sa mai shegen tsinine sosai kusa da ita ta dawo ta zauna tare da tafa kafaɗar ta tana faɗin"Aunty hiyana ki daure ki ajiye kunya nasan kunya abune mai kyau a musulci amma ki daure ki ajiye kunya saboda bata da wata fa ida tsakanin mata da miji kuma wlh maza basu san mace mai kunya a ɗaki kinji na faɗa miki idan kika tsaya kunya nan zakiji yaya Prince ya tafi neman wadda bata jin kunya kinga yanzu yaya Aryan ya shirya mana fita tun ɗazun ya faɗa min karfe 8 na dare zamu fita zan miki kwalliya sosai kuma ni zan baki kayan da zaki sa amma kimin alkawari kowani kaya na baki zaki sa"hiyana na kokarin yin magana bgs ya shigo dan ya lura hiran sun nan ba mai karewa bane ko kallon in da suke bai yi ba ya wuce ya haura sama Aryan na shigowa diyana ta mike ta tafi da sauri ta faɗa saman faffaɗar kirjin tare da shagwaɓe murya tana faɗin"oyoyo yaya Aryan na"murmushi yayi tare da rungumeta yana faɗin"oyoyo my malama sarkin lecture sannu da kokari"miƙewa hiyana tayi cike da jin kunyan rungumar juna dasu diyana sukayi a gaban ta ta wuce ta haura sama. tsayuwa tayi a palon su tana ganin yadda aka canza komai na palon kamar ba shiba an zuba sabbin furniture an sauya komai an kawata palon iya kawatuwa tasha mamakin tana tunanin Allah kaɗai yasan dukiyar da aka narkawa palon nan a hankali ta taka ta nufi asalin bedroom nata chak ta tsaya a bakin kofar tare da sa hannu ta murje idon ta dan ta tabbatar gaskiya idon ta ke gane mata ne ko ko karya an kwashe komai na ɗakin ta an zuba mata sabbi komai na ɗaki fari tas aka zuba mata an sauya mata gado an sanya mata katafare mai girman gaske sabanin na da da bai da girma sosai kallon manya manyan trolley da ke gere gefe guda tayi manya manyan trolley shake da kaya dozin 2 guda 24 kenan manyan ciki ma sun kasa rufuwa gaba ɗaya saboda cika da sukayi da kaya a hankali ta zura kafar ta ta shiga cikin ɗakin bakin katafaren gadon ta dake shin fiɗe da white bed sheet mai mugun laushi ta zauna tana bin ɗakin da kallon kara waro ido tayi lokacin da idon ta ya sauka kan makeken hoton ta dake manne a bango tana kwance saman faffaɗar kirjin bgs tana barci shi kuma yana kallon kyakkyawar face nata mikewa tayi cikin sauri ta karisa wajen tasa hannu ta shafa hoton dan ta tabbatar ba mafarki take ba tunani ta farayi"ko yaushe yaya Prince ya ɗauki hoton nan har ya kai aka wanke masa oho",juyawa tayi ta nufi dressing room nata tun a bakin kofa tayi mutuwar tsaye tana kallon yadda aka shirya dressing room ɗin shake da kaya da jakunkuna takalma agogo sarkan gold masu kyau da tsada sai ɗaukan ido suke ga manya manyan perfume masu kyau da tsada komai an shirya shi a gidan sa daban karisawa tayi ciki a hankali take taku kamar ɓarauniya kallon wajen jera kaya tayi mamaki ne ya kara kamata a ranta tace"kenan gaskiyan diyana yaya prince yana son kananan kaya sosai gashi su kaɗai ya sanya aka jera min anan gaskiya ya zama dole na rinƙa sa masa dan yayi farincikin kamar yadda nima yasani farinciki"tana cikin tunani idon ta ya sauka kan dangareriyar waya kirar I phone 14 pro tare da key motar Mercedes-Benz a kusa da wayar a saman drawer dake wajen hannun ta har rawa yake wajen ɗaukan wayar ta kunna harken screen ɗin a cike take da charji anyi setting na komai harda sim card a cikin ta shagala da kallon wayar kira ta shigo cikin wayar yar tsorata tayi dan batayi tunanin za'a kiraba kyakkyawar fiskar bgs ne ya bayya akan screen ɗin cool murmushi ta saki kafin ta ɗauki kiran tare da manna wayar a kunnen ta cikin nitsuwa tace"Assalamu alaikum" "idan kin yi sallar issha ki shirya Aryan ya shirya mana fita" "yaya Prince"sai kuma tayi shiru ta kasa magana"lafiya Eshat menene?" "dama am daman"kasa magana tayi sai in da in da take masa"ok i think maganar zatafi fito idan gani gaki kiyi sallar mangariba ki kawo min hot milk idan kin zo sai ki faɗa min maganar ko?"cool murmushi ta saki kafin tace"ina son ka sosai my Habibi" "my Eshat murmushi na miki kyau sosai idan ina ganin murmushi ki bana sanin lokacin da nima nake murmushi" "yanzu yaya Prince a ɗaki na ɗin ma sai da kasa camera?" "Ai ya zama dole na sa miki camera dan na rinƙa ganin duk abun da baby na ke yi"hannu ɗaya tasa ta rufe fuskar ta ta fito daga dressing room ɗin tana murmushi ta faɗa saman katafaren gadon ta cikin shagwaɓa tace"amma yaya Prince ai kai baka son yimin murmushin kuma murmushi kafa yafi na kowa kyau a duniyar nan" "lokacin sallah yayi idan kinzo zan miki murmushi sai kimin video ki ajiye kiyi ta kallo dan a shekara sau ɗaya nake murmushi"dariya tayi mai ɗan sauti kafin tace"nikam zaka rinƙa yimin sau goma a rana ai ko?" "Tashi kiyi sallah dan mangariba shot time yake da shi in kin kawomin hot milk ma karasa magana"yana kai karshen maganar ya katse kiran tare da ajiye wayar ya fito suka wuce masallacin su shida Aryan mikewa ita tayi ta nufi toilet kallo sosai ta tsaya tayiwa toilet ɗin dan shima an canza komai an sanya mata katon show glass an shake mata shi tab da shampoos da mayukan gyaran gashi masu matukar kyau da tsada ta shagala da kalle kalle da taɓe taɓe a toilet ɗin har su bgs suka dawo masallaci jin diran motocin su yasa tayi saurin cire kayata ta fara wanka sauri sauri ta ɗauro alwala ta fito ɗaure da kyakkyawar farin towel mai taushi a kirjin ta shiru ta tsaya a tsakiyar ɗakin tana tunanin inda zata samu hijabi da manyan kaya tasa tayi sallah gaba ɗaya kayan da bgs ya sa aka sanya mata a dressing room nata kananan kaya ne kuma ba hijabi aciki. Juyawa tayi ta nufi wajen trolley da ke jere gefe guda dan ta duba ko zata dace ta samu manyan kaya da kyar ta iya jawo trolley ɗaya babba na kasa ta kwantar ta buɗe ta tafara dubawa tayi saa domin gaba ɗaya akwatin cike yake da jallabiyoyi da hijabai dariya ne ya kubce mata lokacin dataga abun da aka rubuta a jikin akwatin"only for prayer""wato dai da gaske yaya Prince bai san manya kaya har da sawa arubuta min only for prayer to In Sha Allah saboda sallah kawai zan rinƙa sawa"ta kai karshen maganar tare da zaro leda ɗaya na jallabiya da hijabi ta maida sauran tayi tayi ta rufe akwatin ta kasa dan kayan sun cika sosai daman da kyar aka iya rufewa bai ma gama rufuwa gaba ɗaya ba ganin bazata iya rufewa bane yasa ta mike ta barsu awajen ta shin fuɗa dadduma ta sanya jallabiyar da hijabin ta tada sallah a nitse. duk abun da take bgs yana kwance saman katafaren gadon sa yana kallon ta ta cikin system nashi daga shi sai shot da singlet asalin kyakkyawar surar jikin sa a bayyane. Bayan ta idar da Sallah ta wuce dressing room nata ta zauna gaban mirror ta fara tsara kwalli ta shafa wannan ta goga wanna tayi mamaki ganin yadda tayi kyau sosai,taɓa tunanin ganin yadda su Zahra ke make up zata iya kwatatan tawa kuma har tayiwa kanta daga gani da ido kawai ba wandon jeans baki ta sanya mai stone masu shagen kwalli a jiki ta ɗauki bra tasa ta sanya t-shirt pink ta gyara gashin kanta sosai sanna ta feshe jikin ta da perfume masu bala'i kamshi da daɗi ta fito ta dawo bedroom ɗin tayi kyau sosai kamar ita tayi kanta kayan sun zauna a jikin ta sosai,sun bayyanar mata da duk wani albarkatu na jikin ta shape ɗin coca colar ta ya kara bayyana sosai,sakamakon yar kiban da ta kara hips nata sun kara cikowa kamar zasu fasa wandon ta ko ina ta haɗu sosai. tana kokarin fita ɗaki taji wayar ta na kiran sallar issha ala'amar lokacin sallah yayi dawowa tayi ta zura katon hijabin ta har kasa saman kayan ta shinfida darduma ta tada Sallah lokacin already su bgs sun wuce masallaci. Tana idar da sallah ta fito jikin ta sanye da hijabin ta wuce kitchen na kasa,lokacin da su bgs suka dawo tana kitchen bai lura da ita ba ya wuce sama shima Aryan ya wuce part nashi yana faɗin"saura 10mins mu fita fa"cikin sauri ta haɗa masa hot milk ɗin ta fito ta ta koma part nasu a palon su ta tsaya ta cire hijabin ta nufi bedroom nashi hannun ta rike da cup mai ɗauke da hot milk ɗin nashi. Sallama ta masa da sanyayyar voice nata mai ratsa zuciyar mai sauraro shiru ba kowa a ɗakin wucewa tayi ta ajiye masa cup ɗin saman table tana bin ɗakin da kallo shima an canza masa komai na ɗakin komai na ɗakin su iri ɗaya har gadon su irin ɗaya mamaki tayi lokacin da taga har bed sheet nasu iri ɗaya saman gadon sa ta haye ta kwanta tare da ɗauko wayar sa dake gefen gadon,ta kunna hasken screen ɗin ta rubuta sunan Aunty farida wayar ta buɗe ta fara latse latsen a cikin wayar tana ta kasa gane komai na kan wayar duk in da ta shiga sai ta kasa fita ana haka ya fito sanye cikin wandon jeans blue da t-shirt fara tas mai laushi ya ɗaure lallausan bakin gashin kan sa a baya,daddaɗar kamshin perfume nashi ne ya daki hancin ta yasa ta ɗago kanta da sauri"subhanallah sarki ya tabbata ga Ubangiji da yayi wanna halittar"dukkan ninsu abun da suke faɗi aransu kenan kafe juna sukayi da ido sun kasa kau da kallon su daga kan juna tana yabon tsantsan kyan da Allah ya masa yayi da shima yake yaba nata tsantsan kyau ɗin sun shagala da kallon juna ringing wayar sa ne ya dawo dasu duniyar kallon juna da suka shiga mika masa wayar tayi tana sunkuyar da kai dan ji tayi kunyar sa ya kamata ansan wayar yayi ya dawo kusa da ita ya zauna da sexy voice nashi ya fara magana a nitse "my Eshat kin yi kyau over har ban san taya zan bayyana kyan da kikayi yau ba" "yaya Prince na kai rabin ka a kyau kuwa?kasan irin haɗuwa da kayi yau kuwa?"yana kokarin sake magana Aryan ya sake kira a karo na biyu"my Eshat Aryan ba zai barni na bayyana miki irin kyau da kikayi yau ba matso muyi hoto kafin mu fita" "yaya Prince daman kana hoto ne"girgiza mata kai yayi kafin yace"bana hoto sai dai a ɗauke ni ban sani ba kamar yanda yan jarida ke ɗauka na amma da kai na ban taɓa ba saboda ke yau zanyi"murmushi tayi ta faɗo jikin sa tana faɗin"waye ya dauke mu hoton dake ɗaki na wadda na kwanta a jikin ka ina barci?" "Cameran ɗakin nan ne ya dauka ina bincike a system naga video sai na yanki dai dai wajen"ya kai karshen maganar tare da ɗaukan su hotona masu kyau kala biyar sanna ya mike ya koma dressing room nashi,jim kaɗan ya fito hannun sa rike da jaket manya guda biyu bakake masu kyan gaske yasanya ɗaya ya sanya mata ɗaya a iya cinyar sa jaket ɗin ya tsaya masa ita kuwa har ya ɗan wuce guiwar ta hannun ta ya riko suka nufi palo dakin ta suka wuce da kansa ya ɗauko ɗan karamin hijabi baki ya sanya mata tare da takalma flat shoe baki,sanna ya riko hannun ta suka fita a cikin motar suka isko Aryan da diyana suna zaune a gidan gaba suna zuba love da alama Aryan da kan sa zai yi tuki wucewa bgs yayi ya nufi nashi motar da gudu rundunar jibga jibgan sojojin sa suka nufoshi hannu ya ɗaga musu ala'mar baya bukata mazaunin driver ya shiga yayin da ita kuma ta shiga ɗayan gefen"Eshat dawo ki zauna a nan"ya faɗa yana nuna mata kan cinyarsa waro ido tayi tana faɗin"to tayaya zaka tuka motar kenan?" "Kizo ki zauna zan fara koya maki motane dan na sai miki naki motar"shiru tayi bata sake magana ba ta buɗe kofar motar ta fito ta dawo ta gefen sa ta buɗe ta shigo ta zauna a kafar sa kwanto da kansa yayi saman kafaɗar ta ya manna mata kisa a lallausan wuyar ta dogon numfashi taja tare da saukewa a hankali ta kwantar da kanta a saman faffaɗar kirjin sa tada motar yayi a nitse ya fara tuki yayi gaba sannan Aryan ya rufa masa baya tuki suke a nitse cikin kankanin lokaci suka isa wani Katafaren shopping mall sukayi parking ko ina awajen gauraye yake da hasken lantar ki wadda ko allura ka yaddar kana iya ɗaukan kayan ka saboda haske. A hankali ya zame hannun sa daga kan steering motar ya dawo da shi saman marar ta lokacin da hannun sa ya sauka kan marar ta sai da taji numfashi ya ɗauke na wucin gadi kwanto da kansa yayi saman kafaɗar ta yana shakan kamshin shampoo data wanke kanta a hankali ya fito da harshen sa waje ya fara yi mata tafiyar tsutsa a wuya yayin da hannun sa ke kan marar ta yana shafawa a hankali hankali kasa jurewa tayi ta ɗan juyo kaɗan tare da zura hannun ta cikin rigar sa ta fara shafa lallausan bakin kwantatcen gashin kirjin sa zame hannun sa yayi daga kan marar ta cikin sauri dan tana neman rikitashi ya riko nata hannun data ke shafa kirjin sa da kyar ya iya buɗe baki da sexy voice yace"give me a hot kiss sai muje ko kin ga su Aryan sun wuce sun bar mu"matso da bakin ta tayi sai tin nashi ɗan bakin ta bashi zazzafar sumbata shafa kan ta yayi yana faɗin"Allah ya miki albarka my wife" "tare da kai my Habibi"buɗe kofar motar yayi ba tare da ya sake magana ba ya fito tare da ita a jikin sa. Sai da ya rufe kofar motar sanna ya sauke ta ya riki hannun ta suka nufi wajen kayan kwalama da ciyeciye nan suka isko Aryan da diyana suna shan ruwan guzberi da stro ɗaya wuce su sukayi suka zauna a kugeran gefen su kasa kasa hiyana tace"yaya Prince ina son ice cream ɗin can akoi daɗi ranar da mukazo da yaya Khalid ya saya min in je in anso?"kallon wajen da take nunawa yayi ice cream ne kala kala a jikin signpost nasu sai wani bature dake tsaye a wajen yana mikawa duk wanda yazo yanuna wandda yake so sai ya ɗauko ya miƙa masa"you can't go"ya faɗa a takaice miƙewa tayi ta karisa wajen zuba mata ido yayi tana tafiya yaso yaje ya ɗauko mata ganin diyana ta mike ta nufi wajen yasa ya kyaleta taje da kanta itama tare da yar uwar ta,hannu tasa ta nunawa mutumin kalar ice cream da take so yayin da itama diyana ta nuna masa a tare ya ɗauko ya miƙa musu sun sa hannu zasu ansa ya janye baya kallon juna hiyana da diyana sukayi yayin da shima bgs abun ya bashi mamaki "shi kwata kwata tun da yake zuwa shopping wajen nan bai taɓa lura da wanna mai sai da ice cream ɗin ba amma tsabar kwaɗayi irin na mata su har sun san da wajen har da wani cewa ice cream ɗin da daɗi"yayi nisa cikin tunani yana kallon su yayi dan shi kuma mai sai da ice cream yake ta wasa da hankalin hiyana da diyana shi kuwa Aryan hankalin sa ma baya wajen su yana kan wayar sa da alama wani sako mai mahimmanci yake turawa. a kule diyana tace"kai malam idan zaka bamu ka bamu idan kuma ba zaka bamu ba shike nan"duk da bai san me diyana tace ba ya fahimci ta ɗauki zafine akan wasa da hankalin da yake musu ita dai hiyana ta kasa magana sake miko musu ice cream ɗin yayi da sauri diyana tasa hannu zata ansa a tunanin ta tun da ta masa faɗa zai basu amma sai taga akasin haka domin kuwa da sukazo ansa sake janye wa baya yayi hiyana na kokarin yin masa magana sukaga ya waro ido waje kamar zasu faɗi kasa idon nasa da gudu ya fito daga in da yake tsaye ya duƙa kasa a gaban su ya miƙa musu ice cream ɗin mamaki ne ya kama su dukkan su biyu cikin sauri hiyana ta juya karaf idon ta ya sauka kan bgs dake tsaye a bayan su fuskar nan a ɗaure kamar an aiko masa da sakon mutuwa ganin sa yasa ta gane abun da ya tayar wa da mai sai da ice cream hankali murmushi ta ɗan saki tana mai kara gidewa Allah daya bata bgs a matsayin miji jarumin namiji wadda cikakkun maza ke zubewa akan guiwowin su idan sun ganshi hannu tasa ta ansan ice cream ɗin ita kam diyana dama tuni ta ansa nata tayi wucewar ta juyawa itama hiyana tayi bayan ta ansa ice cream ɗin tana kallon bgs alama ya mata da ido akan ta bar wajen ba musu ta wuce ta bar wajen a fusace yace da mai sai da ice cream ɗin"kneel down!!"ba musu baturen yayi kneel down dan yasan wanene bgs yana ganin sa a Tv yana ganin sa a jaridu da kafafen watsa labarai nadama tare da danasanin fara sai da ice cream arayuwar sa ya farayi yau ya taɓo abun da yafi karfin sa yau ya jajibowa kansa masifar da tafi karfin family su sai Allah ne kaɗai zai iya ceton sa yau kuka ya farayi tun bgs bai fara bashi horo ba To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai ya kaimu 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady godiya ta musamman gareku Aunty Amyra kukan zuci A'isha baita jidda Aunty Hauwa'u maman Abba Bilkisu Abuja girl Marimah Doctor Aisha Aunty Aisha Amina Yusuf Aunty Haseena Maman Amir Sakeenah Rayyan beelkesu Hafsat Abubakar Sister Amira Jiya kun bani comments da bazan taɓa mantawa da shi ba ina matikar godiya nasan kune masoyana na hakika masu son cigaba na ina muku fatan alkhari da fatan gamawa da duniya lafiya ina jin daɗin Addua'o'i ku a gareni Allah ya bar zumunci mai ɗorewa 💔🔐🥰 Wannan page ɗin sadaukarwa ne gare ku much kauna 🥰💔 Page 53 "Why are you cry? Bgs ya tambaye sa cikin ɓacin rai rike kafar bgs baturen yayi ya fara bashi hakuri cikin harshen turanci yana yi yana kuka sosai nan take hankalin mutane ya fara dawowa kan su cikin sauri Aryan ya ɗago kai ya kallin in da yake jiyo sautin kukan ganin abun dake faruwa yasa ya furta"Oh shet"ya faɗi hakan tare mike ya nufi wajen dai dai lokacin bgs yace wa baturen"oya I start frog jump"matsowa kusa da bgs Aryan yayi ya yin da shi kuma baturen ya fara tsallen kwaɗo yana kuka ya fara kewaye wajen kasa kasa Aryan yace"Please my blood ka kyale sa muje kafa san da su sister muka fito kuma kaga hankalin mutane ya fara dawowa kan mun pls karkayi abun da zai jawowa matan mu matsala muje kawai" wani mugun harara bgs ya wurga masa kafin yace"Ko runduna goma nake so na sojoji wadda zasu kula da matan mu minti ɗaya yayi tawa zasu zo nan amma ban ga dalilin da wani katon banza zai wulatan ta min mata na kyale sa ba"juyawa Aryan yayi ya nufi wajen Hiyana dan yasan halin bgs idan yace sai yayi abu to sai yayi ne gashi hankalin mutane ya fara dawowa kansu Hiyana ce kawai zata iya sa ya sauya ra'ayi kusa da ita ya zauna yana kallon razanannen face nata dan ta tsorata sosai bata son tashin hankali da hayaniya tayi nadaman meyasa taje ansan Ice cream ɗin ma. kasa kasa kamar mai raɗa Aryan ya fara magana"Sister zan kira bgs in ce masa cikin ki na ciwo nasan zaizo idan yazo kice masa hakane wanna hanyace kawai zai sa mu bar wajen nan ba tare da ya hukunta mutumin nan ba"cikin tsoro tace"Yaya Aryan idan ya gane ba zai yi min duka ba? Miƙewa Aryan yayi yana faɗin"Ke dai kiyi abun da nace ai kin wuce wanna level ɗin" yana kai karshen maganar ya wuce da sauri ya koma wajen da bgs ke tsaye kasa kasa ya raɗa masa a kusa da kunne akan cewa Hiyana bata da lafiya juyawa bgs yayi ya kalleta kallo ɗaya ya kawar da kan sa ya dawo da kallon sa kan Aryan yayi shiru na ɗan mintoci kafin yace"kasa sojojin da suka bi bayan mu su tafimin da baturen nan kai kuma kar ka sake min karya dan bana so ka sani sanna ina son kasan wani abu ba a iya fatar baki kawai nake cewa ina son ku ba har rai na nake son ku in tunanin nafiku ku da kan ku sanin halin ku karya bai dace da kai ba bakayi baka saba ba karka fara yanzu kasa a wuce min da wawan mutumin nan zuwa gobe zan wai waye shi" yana kai karshen maganar ya juya ya nufi wajen da Hiyana take zaune, murmushi Aryan yayi kafin tace"Oho dai nayi nasara tun da ka hakura bazaka hukun tashi a nan ba bukata ta biya" kallon baturen yayi sai kuka mutumin yake yana dana sanin zuwan sa duniya dan yasan bgs idan ya kama mai laifi baya masa ta daɗi lokacin guda Aryan yaji mugun tausayin mutumin ya kama shi satar kallon bgs yayi ta gefen ido yana tsaye yana kokarin kama hannun Hiyana su tafi wajen mota dawo da kallon sa kan baturen yayi hannu yasa ya ɗagasa ya sanya hannu ya goge masa hawaye yana faɗin"is okey"hannu yasa a aljihun sa ya ciro ATM ya miƙa masa cikin harshen turanci yace"ka cire kuɗin Ice cream naka sanna ka cire dala 20k na baka saboda Allah ka kama wani sa'ar ka bar wajen nan sanna daga yau karka sake gangancin mai mai ta irin wanna kuskuren da kayi yau yau dai Allah ya ceceka karka sake kuskuren haɗuwa da bgs akaro na biyu bazata maka daɗi ba"cikin sauri baturen yace cikin harshen turanci"No bana bukatar komai daga gareku na yafe kuɗin Ice cream ɗin ni taimakon da kamin ma ya isa kamin komai da har na cire rai da rayuwa gaskiya Nagode sosai da sosai"ɗaure fuska sosai Aryan yayi kafin yace"Bani Account number ka"ganin Aryan ya ɓata rai yasa yayi saurin karanto masa Account number sa cikin sauri Aryan ya masa transfer ya juya ya nufi wajen Diyana dake zaune tana shan Ice cream nata hankalin ta kwance Already su bgs sun daɗe da ficewa Kama hannun Diyana yayi suka fice suka bi bayan bgs. Aryan na fita shima Baturen yabi ta ɗayan gate ɗin Shopping ɗin ya fice da gudu yana godewa Allah daya cecesa daga hannun su bgs. Wajen motar su Aryan ya koma rike da hannun diyana dake ta faman shan Ice cream gidan gaba ya buɗe suka shiga yana faɗin"My jidda sarkin shan zaƙi"faɗa wa tayi saman faffaɗar kirjin sa tana murmushin kunna motar yayi ba tare da ya sake magana ba ya dannawa su bgs horn akan su tafi. Kallon kyakkyawar face ɗin Hiyana dake kwance saman faffaɗar kirjin sa bgs yayi kasa kasa da sexy voice nashi ya fara magana"My Eshat tashi ki zauna da kyau na kunna motar kinga Aryan na min horn"kara shigewa jikin sa tayi cikin shagwaɓa tace"Ni yaya Prince Allah ban gaji da kwanciya a jikin kaba mu ɗan kara 5mins" juyowa yayi ta cikin mirror motar ya kalli su Aryan dake jiran su su wuce kafin ya dawo da kallon sa kan ta hannu yasa ya ɗan ja dogon hancin ta yana kallon face nata kukan shagwaɓa ta sa masa tana faɗin"wayyo ya cire min hanci"zuba mata ido yayi yana kallon ta cike da so da kauna ji yake komai tayi burge sa take matso da face nashi yayi dab da nata har suna shakan numfashi juna runtse ido tayi tana yar murmushi gently yace"me yasa kike rufe ido"a shagwaɓe tace"saboda kunyan ka nake ji" "menene kuma kunya? Koma menene bana son ta ki dai na open your eyes"slowly ta waro idon nata waje tana kallon lips nashi taki kallon idon sa saboda kunya matso da bakin sa yayi sai tin nata yana faɗin"kina so ne kike kallon haka"bai jira amsar ta ba ya ɗaura bakin sa saman nata tare da fito da harshen sa waje yana yawo da shi a saman lips nata yana mata kaman tafiyar tsutsa fakar sa tayi ta shammace sa ta buɗe baki ta chamko harshen nasa ta fara tsotsa kamar sweet hannu yasa ya ɗanyi baya da kujerar motar kafin ya kwantar kaba ɗaya bakin su manne da na juna rungume ta yayi sosai ya fara shafa bayan ta yana kokarin tura hannun sa cikin rigar ta wayar sa ta fara kara guntun tsaki yaja tare da ɗaga kujerar motar dan yasan Aryan ne gyarawa Hiyana zama yayi a jikin sa ya tada motar a nitse suka bar shopping ɗin Aryan na ganin sunyi gaba ya rufa musu baya yana dariyar mugun ta Tuki yake cikin nitsuwa kai tsaye bakin katafaren tekun maliyan suka nufa suna tafiya Hiyana na zuba masa shagwaɓa kara rage gudun motar yayi dan gudun haɗari dan Hiyana na kurewa tunanin sa Aryan dai sai dariya yake hankalin sa kwance yake bin tayar motar su a ransa yana faɗin"Allah Sarki bgs in dai macece ma baka ga komai ba wani lokaci ma sai ka gagara tukin motar gaba ɗaya". Bakin katafaren kogin tekun sukayi parking na motar su wajen kewaye yake da haske manya manyan koyayen lantarki masu hasken gaske bazaka taɓa cewa dare bane saboda haske pitullun iska mai matikar sanyin gaske ne ke kewaye da wajen. Gyara mata zama yayi saman kujera sanna ya buɗe motar ya fito ba tare da ya mata magana ba ya wuce ya shiga katafare Restaurant dake wajen. Fitowa waje itama tayi ta jingina da jikin motar ta takure jikin ta waje guda saboda iska mai sanyin dake ratsa ta nan take ta fara rawan sanyi Aryan da Diyana suna cikin mota basu fita ba. Tana tsaye awajen har Bgs ya dawo ya riko hannun ta suka karisa wajen kyawawan fararen kujeru masu laushi dake daga ɗan gefe yana zama aka kirasa awaya mikewa yayi ya koma kusa da bakin Ruwan domin ansa wayar. Bayan ya gama wayar ya zubawa Ruwan ido yana kallon kamar mai tunanin wani abu ya zura hannun sa duka biyu a aljihun sa yana ta kallon yadda Ruwan ke juyi kasa jurewa Hiyana tayi dan sanyi wajen ya mata yawa da kyar ta iya miƙewa ta nufe sa dan ta sanar masa su koma gida sanyi yayi yawa jin kamshin turaren ta yasa ya waigo yana kallon yadda take tafiya kamar mahauniya sai wani yauki take kamar macikiya da kyar ta iya karisowa wajen sa yayin da shi kuma ya kafeta da ido ya kasa kawar da kallon sa daga kanta muryan ta na kakkarwa hakoranta na haɗuwa da juna saboda sanyi tace"Yaya Prince sanyi nake ji"tayi maganar kamar zatayi kuka kallo jaket ɗin jikin ta yayi yana mamaki"Wai duk girman jaket nan tace sanyi take ji"hannu yasa ya zuje zip ɗin nashi jeket ɗin tare da buɗe masa hannu da sauri ta faɗa masan faffaɗar kirjin sa tana kakkarwan sanyi rufeta yayi da jaket nashin ya rungumeta sosai kamar zai mai data cikin sa,yana jin yadda jikin ta ke rawar sanyi a jikin sa kallon face nata yayi kasa kasa yace"Eshat gaskiya mu hakura haka mu koma gida kar zazzaɓi ya kama min ke da na mana Oder Abinci amma muje gida muci kawai a hakura da yawon haka sai wani lokaci"cikin sauri ta gyaɗa masa kai ta kasa magana saboda sanyi yana kokarin ɗaukan ta wayar sa yayi kara yana dubawa massage ɗin Aryan ne yana faɗin"Bgs mu koma gida saboda jidda ta kasa fita sai rawan sanyi take"mai da wayar aljihun sa yayi ya ɗauke ta cak kamar yar baby suka koma cikin mota saboda rawar sanyi da take yasa ya figi motar da gudun gaske suka nufi hanyar gida da gudu Aryan ya rufa musu baya. Gudu suke sosai cikin kankanin lokaci suka isa gida ba tare da ɓata lokacin ba ya buɗe motar ya fito tare da ɗaukan ta cak suka nufi cikin gida Aryan ma ɗaukan diyana yayi saboda rawan sanyi ta kasa tafiya. Kai tsaye toilet bgs ya wuce da Hiyana dan ya gasa mata jiki da ruwa mai zafi. A tare sukayi wanka da ruwa mai zafi ya fito da ita ɗaure suke dukkan su da lallausan Towel dressing room nashi ya wuce da ita tayi mamakin ganin kayan ta awajen ma wando guntu zuwa cinya ya ɗauka mata tare da riga zuwa cibiya zuba masa ido tayi har ya sanya mata kayan ya gama sanna ya ɗaura mata rigan sanyi mai kauri aka kayan jikin ta wadda yazo mata dai dai guiwar ta ya feshe ta da perfume nashi mai daɗin kamshi sanna ya fito da nashi kayan barci riga da dogon wando mai laushi yana kokarin kwance Towel dake kugunsa Hiyana ta fice da sauri ta koma bedroom murmushi kaɗan yayi a ransa yace"zakiyi bayani ne bari na damkeki"shiryawa yayi tsab sanna ya fito ya dawo bedroom ɗin da mamaki sai bai same ta a bedroom ɗin ba kallon system nashi dake kunne yana ɗaure saman table yayi sai ganin ta yayi a kitchen tana haɗa masa tea da snacks kasan cewar basu ci abinci dare ba bedroom slipers ya sanya ya fito ya nufi kitchen ɗin tana tsaye gaban gas kuka tana ta Aiki bata ji shigowar sa ba a hankali ya tako ya tsaya a bayan ta tare da kwanto da kan sa saman wuyar ta ya zuro hannayen sa dukka biyu ta gaban ta ya fara shafa tula tulan ta ɗan juyowa tayi tana murmushi tana faɗin"Yaya Prince waya faɗa maka ina na?" Juyo da ita yayi suna fuskantar juna ya juya mata baya yana faɗin"hau"tsalle tayi ta haye bayan sa ya goyata da kyau ya juya ya ɗauki cup yana kokarin haɗa tea ɗin da sauri tace"Yaya Prince ka iya ne?" Shiru yayi bai tanka taba ya cigaba da haɗa tea ɗin. kwantar da kanta tayi saman kafatar sa tana ganin ikon Allah da mamakin ta sai gani tayi ya haɗa tea ɗin tsab ya ajiye a gefe yana kokarin haɗa mata nata"Yaya Prince ka bari ni bazan sha tea ba Yoghurt da biscuit zan sha"ta kai karshen maganar tare da cusa hannun ta cikin gashin kansa tana shafawa wani irin shock yaji tun daga tsakiyar kan sa har zuwa tafin kafarsa sa daman kwanciyar da tayi abayan san nan dammewa kawai yake yana jin tula tulan ta na sokin sa abaya taɓa masa gashin kai da tayi yasa yayi saurin sauko da ita daga bayan nashi yana kokarin rungumarta ta sa hannu ta ɗauki plate ɗin snacks ɗin ta fice da gudu data masa dariya kwafa yayi ya ɗauki cup ɗin tea ɗin yabi bayan ta. A palon sa ta tsaya ta ɗauki Yoghurt da biscuit ta wuce bedroom nashi ta zauna saman sofa ta tana jiran sa ya shigo. Kasa kasa yayi sallama sai faman ɓoye dariya take dan tasan me yake ɗaurewa fuska dan ta gudu ta bar shi kusa da ita yazo ya zauna yasa hannu ya ɗauki snacks ya fara ci cikin tsokana tace"Yaya Prince ga biscuit" "Bana ci"ya bata amsa a takaice buɗe ladar biscuit ɗin tayi ta ɗauka ɗaya ta kai bakin ta tana kokarin turawa ya karisa shiga bakin ta yayi saurin juyowa ya sa bakin sa ya anshe biscuit ɗin ya tura cikin bakin sa ya fara ci yana yamutse fuska kamar dole dan baya cin kayan zaki kwafa tayi ta sake ɗauko wani biscuit ɗin ta kai bakin ta tana kokarin turawa cikin bakin bai cinye na bakin sa ba ya sake jawota ya haɗe bakin su ya kwace biscuit ɗin ya tura bakin sa ya fara tauna ji tayi kamar tayi ihu dan haushi gashi biscuit ɗin saura biyu kuma bata son tashi ta koma palo ta ɗauko wani ta gaji turo ɗan karamin bakin ta tayi ta ɗan matsa gefe ta ciro wani biscuit ɗin ta faki idon sa ta tura a bakin ta sai da ya barta ta fara taunawa ya matso da wuri tana kokarin guduwa ya damkota ya haɗe bakin su ya anshe biscuit ɗin cikin shagwaɓa tasa ihu dan haushi da karfi ta kai masa dukan wasa a kirji damke hannun ta dukka biyu yayi ya ciri sauran biscuit ɗaya da ya rage ya tura mata a baki ajiyar zuciya ta sauke tana kokarin tauna biscuit ɗin ya sake sa bakin sa ya anshe yana anshewa ya mike da gudu ya nufi wajen shan iskan sa na cikin ɗaki da gudu tabi bayan sa tana faɗin"wallahi kai ma ba zan barka kaci komai ba"ko da ta fito wajen shakatawar bata ganshi ba tsayuwa wajen pool na wankan sa tayi tana yan waige waige"ko ina yayi kuma"tana cikin tunani ya lallaɓo ta baya ya turata cikin ruwan da karfi ta juyo ta damki wuyar rigar sa suka faɗa tare ya dane ta acikin ruwan. A sukwane ya mike daga kanta tare da ɗagota dan karta sha ruwa ihu ta fasa masa tana kai masa dukan wasa a kirji rungumota yayi kasa kasa yace"You are special my Eshat"hannun ta ta zura cikin nashi tana ɗan matsa masa hannu ya ɓoye fuska ɗago haɓarta yayi yana kallon kyakkyawar face nata"Yaya Prince sanyi nake ji sosai"tayi maganar a shagwaɓe ɗaukan ta yayi cak suka fito yana faɗin"kin ji daɗi da kika jiƙani"waro ido tayi tana mamaki"shifa yazo ya turani amma wai na jika shi"sauke ta yayi awajen ya cire mata kayan jikin ta dukka yazo zai cire mata pant ta yi saurin rike hannun sa ɗago ido yayi ya kalle ta kawar da kallon ta tayi gefe haɗe hannun ta yayi dukka biyu ya rike da hannu ɗaya ya cire mata pant ɗin ya mike ya wuce ya koma cikin ɗaki ya barta tsaye awajen kunya kamar ta shige cikin kasa tana tsaye awajen ta kasa ko motsi har yaje ya shirya cikin wasu kayan barcin ya fito hannun sa rike da nata kayan ɗan karamin wando zuwa cinya ya sa mata da yar riga mai karamin hannu zuwa cikiya ɗaukan ta yayi cak suka koma bedroom ɗin yana faɗin"My Eshat menene Abun ɓata rai kuma ni da kayana dan na gani laifi ne?"kwantar da kanta tayi saman faffaɗar kirjin sa cikin shagwaɓa tace"Allah yaya Prince kai ko kullun sai ka rinƙa kare min kallo ko?"saman katafaren gadon sa ya ajiye ta ya kwaikwayi muryan ta yana faɗin"to ba kayana nake kallo ba?"ya kai karshen maganar tare da juyawa ya koma palo ya ɗauko mata wani biscuit ɗin ya dawo ya zauna a gefen ta ya mika mata yana faɗin"My Eshat yau kin sani cin zaƙi fa"turo baki tayi cikin shagwaɓa tace"Ni ban iya buɗe wa ka buɗe min"girgiza kai kawai yayi tare da buɗe mata laidar biscuit ɗin ya mika mata make kafaɗa tayi taki ansa tsare ta da manya manyan idon sa yayi yana jiran bayani meyasa taki ansan biscuit ɗin"Ni a baki zaka bani kamar yadda ka anshe min na baki na ɗazun"ciro guda ɗaya yayi ya ɗan ciza da hakorin sa ya rike ya kawo mata sai tin bakin ta sanya bakin ta tayi ta ansa cikin wasa ya cije lips nashi kallon cikin idon ta yayi,yayi kwafa ya sake ciro wani biscuit ɗin ya rike a hakorin sa kamar ɗazun tazo zata ansa ya jawota gaba ɗaya ta faɗa jikin sa ya rungume ta suka kwanta cikin dabara ya ajiye biscuit ɗin saman drawer gefen gadon ya cinye biscuit ɗin daya sa a bakin sa ya fara sarrafata son ranshi yana shafan tula tulan ta hannu ta zura cikin rigar sa ta fara shafa kyakkyawar bakin lallausan gashin dake kwance a kirjin sa hannun ta ya kama ya ɗora saman nonon sa yana faɗin"kimin wasa da shi"a hankali ta fara murza masa tana kara shigewa jikin sa nan take numfashin sa ya sauya ya fara fita da sauri sauri zame rigar jikin ta yayi ya cire gaba ɗaya ya fara bata nashi salon lokacin guda yasa ta fita hayyacin ta ta fara masa kukan shagwaɓa da sambatu shi kan shi sambatu yake mata yana faɗin"You are special My Eshat I love everything about you oh god keep doing please"cikin fitar hayyaci ya rabasu da kayan jikin su ya kwantar da ita ya mata runfa da faffaɗar kirjin sa tare da kama hannun ta ya ɗaura saman bananan sa a hankali ta fara shafa masa tana wasa da ita sauri sauri numfashi sa ke fita. ɗan bakin sa ya kai saman Nipple nata ya fara tsotsa kamar sweet kara rikitata yayi da salon sa yana shan breast nata ɗaya yana murza kan ɗaya ba karamin rikitata yayi ba ta manta wace duniya take ciki sai kukan shagwaɓa take masa hakan da take ma ba karamin kara rikitashi take ba hakan yasa ya zame hannun sa daga saman breast nata ya mai da gaban ta tare da zame bakin sa daga ɗayan breast nata ya mai da saman ɗan karamin bakin ya fara bata hot kiss yana wasa da gaban ta tsabar rikitata da yayi bata san lokacin da ta fara murzan bananan sa da ɗan karfi karfi ba sai nishi suke a tare hannun ta ɗaya ya kama ya ɗaura saman breast nashi cikin salo ta cigaba da murza bananan sa da hannu ɗaya ɗaya hannun nata kuma tana murza masa breast nasa kasa jurewa yayi ya ɗan raba jikin su kaɗan tare da kama bananan sa slowly ya shigeta kankame sa tayi tana kokarin sakin kuka yayi saurin girgiza mata kai tare da matso da bakin sa sai tin kunnen ta da kyar ya iya fara magana muryan sa har sarke wa take"don't cry My Eshat idan kikayi kuka zanji ba daɗi"jin abun da yace yasa ta daure ta cije lips nata dan ba karamin zafi take ji ba a hankali ya fara sucking nata yana shafa tula tulan ta da hannun sa ganin ta shiga damuwa tana jin safi sosai yasa yayi kokarin ɗauke mata hankali ta hanyar kama hannun ta ya ɗaura saman kirjin sa ya matso ya haɗe bakin su waje guda ya fara mantar da ita sucking nata da yake salon kiss daban daban yake mata cikin zafin nama ta fara mai da ma sa da martani tana murza kan nonon sa kara kiɗima shi tayi ya fara sucking nata da karfi saboda fitan hayyaci kwace bakin ta tayi daga nashi ta cije lips nata tafara hawaye amma bata bari kukan ta ya fita da karfi ba dan bata son ta hana shi jin daɗi. tun tana kuka a hankali har ta fara yi masa da karfi karfi tana bubbugashi sai da yayi 1h 30mins sanna ya kara sucking nata da karfi karfi kankame sa tayi ta kara karfin kukan nata tana faɗin"Yaya Prince kayi hakuri ka kyaleni haka na tuba bazan sake ba wlh da zafi sosai"bai kula taba har da ya samu gamsuwa sanna ya rungumeta ya juya da ita ta dawo saman kirjin sa ba tare da ya cire bananan sa daga jikin taba harshen sa yasa ya fara lashe hawayen ta muryan sa fresh yace"I'm sorry My Eshat"cak ta tsaya da kukan tana kallon sa da mamaki"why are you looking at me my Eshat?"mamaki ya hana ta magana"wai yau yaya Prince da yake cewa never ya bada hakuri shine yau yace min sorry tab lallai dole na hakura"shafa face nata yayi ya ɗan juya ya kwantar da ita slowly ya zare bananan sa daga jikin ta rike sa da karfi tayi lokacin da yake cirewa mikewa yayi ya ɗauke ta cak suka wuce toilet yana faɗin"muje na miki wanka babu kyau zama da najasa ajiki". Wanka ya mata sanna yayi nashi ya ɗaura Towel ya naɗota itama cikin towel suka fito suka wuce dressing room. Jim kaɗan ya suka fito yana ɗauke da ita kamar baby sun shirya cikin kayan barci irin ɗaya riga da dogon wando masu laushi da kyau launin sky blue kai tsaye saman sofa suka wuce suka zauna ya ɗauko wayar sa yana kokarin kiran jourfree dan ya kawo musu Abincin dare cikin sauri tace"Yaya Prince ni bana so zanje na haɗa Abincin da kai na kuma daga yau banson ya sake yi maka girki zan rinƙa yi da kai na"murmushi yayi har sai da dimple nashi ya lotsa sosai,zuba masa ido tayi tana kallon kyakkyawar murmushi sa bata taɓa ganin yayi murmushi irin haka ba. "My Eshat ke da daga dressing room zuwa nan ma kin kasa fitowa da kafar ki ne yanzu kike cewa zaki je ki haɗa min Abinci to da wani kafar?"kwanciya tayi saman cinyar sa tana faɗin"Daman ai kai ka kashe min kafar sai ka dauke ni ka kaini kitchen ɗin ai"shafa face nata yayi yana faɗin"A'a ki bari jourfree ya kawo mana na yau kawai"ɗaure fuska tayi sosai tana kokarin sa mana kuka yayi saurin cewa"A'a ba sai ta kai mu ga haka ba tashi muje"mikewa tayi daga jikin nashi ta bashi damar tashi ya ɗauke ta kamar yar Baby suka nufi kitchen. A palon kasa sukayi karo da Hisham ta Ilham ɗin sa da alama daga wani wajen suka dawo kafin Hisham ya ɗaga masa gaisuwa tuni ya wuce kitchen abun sa ita dai Ilham mamaki take tana zancen zuci"wai shi wanna mutumin bashi da aiki sai ɗaukan matar sa kamar baby yana yawo da ita duk in da zata je a gidan nan ni ban taɓa ganin ta tana tafiya da kafar ta ba sai dai shi yayi ta ɗaukan ta oh ita kam ta more"sai magana Hisham ke mata bata jin sa ta tafi duniyar tunani ganin haka yasa ya kama hannun ta yaja ta suka wuce part nasu. A ɓangaren bgs kuwa a tsakiyar kitchen ya sauke ta yana faɗin"Me zaki haɗa mana?"turo ɗan bakin ta tayi kafin tace"Dare yayi sosai fa yanzu karfe 12 yayi musha hot milk kawai mu kwanta"ba tare da yayi magana ba ya mata nuni da hanya alamar ta wuce ta haɗa musu ɗaga kafa tayi zata tafi ta saki kara ta tsaya ta kasa tafiya ɗan shafa kansa yayi yana faɗin"Ya zanyi to dole nayi aikin tun da nina jiwa kafar ciwo,gashi gimbiya ta kuma tace bazata ci Abincin jourfree ba yau"ya kai karshen maganar tare da dukawa ya bata baya alamar ta hau cikin sauri ta haye bayan sa ya mike da ita ya ɗauko pot ya ɗaura saman gas ɗin tana lafe abayan sa tana faɗa masa abun da zai sa duk abun da tace sai ya ɗauko ya sa. Bayan ya gama haɗa komai milk ɗin ya tafasa yana kokarin saukewa tayi saurin cewa"Yaya Prince baka sa Sugar ba" dawo da ita ta gaban sa yayi daga bayan nasa ya ɗaurata saman kirjin sa yana kallon face nata hannu yasa ya matse ɗan bakin ta har sai da tace"Wash Allah na" "Wanna ɗan bakin da son zaki ko to bazaki kara shan Sugar ba nayi cancel"kukan shagwaɓa tasa masa tana murza ɗan bakin ta daya matse hannun nata ya cire tare da mannawa ɗan bakin nata kiss yana faɗin"shikenan ai to tunda na ma wajen kiss"kara sautin kukan shagwaɓan nata tayi tana faɗin"Uhm uhm ni wlh ban yarda ba ni dai ba haka nake so ba"girgiza kai yayi ba tare da yayi magana ba ya sauke hot milk ɗin ya juye a cup ya ɗauka da hannu ɗaya tana kwance a kirjin sa suka koma ɗaki. saman table ya ajiye cup ɗin sanna ya kwantar da ita saman kujera 3citer ya mata rumfa da faffaɗar kirjin sa kasa kasa yace"ba sumbata kike so ba me kike so baby?"Ganin yadda idon sa suka fara sauyawa zuwa ja yasa tayi saurin cewa"A'a ni kiss dai nake so" "Sarkin tsoro ba abun da zan miki innace ma zan miki wani abu yanzu ai sai ki suma dan ke raguwace ajin farko karon farko sai da aka kai ki Asibiti kwanan ki 24 wani likitan ma har da cemin kin mutu yau kuma karo na biyu kafar ki ta dai na tafi wanna ma tsakanin karon farko dana biyu akoi rata dayawa duk da haka kuma tsabar ragonta wai kin kasa tafiya ina ga yau danayi na biyu in ce zan kara na uku ai sai komawa Asibiti Part 2"a kule tace"Wallahi ni ba raguwa bace" "Au da gaske to bari nayi Part 3 sai na tantance"kuka ta sa masa mai sauti tana faɗin"bana so na tuba"karon farko ya kwashe da dariya mai ɗan sauti yana faɗin"raguwa tashi na baki hot milk kisha muje mu kwanta dare yayi ni anya ma zaki iya haifa min yara dozen ɗin da nake bukatar nan kuwa?" Ya kai karshen maganar tare da mikewa ya koma saman kujerar mai mazaunin mutun biyu ya zauna"Ƴa'ƴa dozen fa aa gaskiya ni yara biyu nake so sun isheni"shiru yayi bai sake magana ba aransa yana faɗin"Zaki ga ƴa'ƴa biyu ne idan kika fara jeromin su sanda ma zan ɗirka miki cikin zaki sani ne ba sai dai kawai kiga ciki ya bayyana ba". kusa da shi ta dawo ta zauna ya ɗauki cup ɗin hot milk ɗin ya kai mata sai tin bakin ta a hankali ta buɗe ɗan bakin nata ta ɗan kurɓi milk ɗin kukan shagwaɓa ta sa masa tana faɗin"Habibi da zafi"cikin sauri ya ajiye cup ɗin ya fara hura mata ɗan bakin nata fito masa da dogon harshen ta tayi waje yana hura mata"Yayi sanyi ya daina zafi?" Girgiza masa kai tayi alamar a'a banyi sanyi ba kara hura mata yayi da ɗan karfi yana kallon face nata"Yanzu fa yayi sanyi?" Sake girgiza masa kai tayi alamar a'a azafafe ya kai hannu zai jawota jikin sa ta mike da sauri tana kokarin guduwa kara tasa lokacin da ta ɗaga kafar ta zata gudu ta tsaya cak mikewa tsaye yayi yana faɗin"Allah ya kama ki Eshat kin hana mu cin Abincin dare yau ɗazun kin kawo min tea da snacks har tea ɗin yayi sanyi bamu sha ba yanzu ma haka sai muje mu kwanta tun da Abincin yaki ciwuwa ni daman Already naci Abincin da ya kamata naci kowani dare kece ke bukatar Abinci tun da na cinye na cikin ki"ya kai karshen maganar tare da ɗaukan ta cak bai direta ko ina ba sai saman lallausan katafaren gadon sa hayewa shima yayi ya kwanta tare da jawota jikin sa ya ja wusu lallausan bargo ya rufe su daga cikin bargon ya zuro hannun sa waje ya ɗauki remote ya kashe wutar ɗakin tare da rage gudun A.c ya ajiye remote ɗin ya fara shafa bayan ta a hankali har barci yayi awon gaba da su. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu daga yau karfe 6 zan rinƙa yin update saboda korafi da na samu daga wasu members na cewa update da nake 6:30 lokacin sallar mangariba ne a garinsu Nagode da tunatarwa 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 Wanna Page ɗin naki ne masoyiya ta GIDAN AUNTY yanzu kuma IBTISSAM All the best my masoyiya fatan samun nasara da cimma burin na Alkhari love you lodi lodi 🥰💔🔐 By Star Lady Page 54 Uk ....Yau tun safe jirgin su Ammi ya ɗaga daga uk suka koma Nigeria Khalid Yusuf Fahad Zahra Lamrat Amrat su kuma jirgin su ya ɗaga daga uk zuwa us ba yadda Khalid bai yi da Ahmad akan yazo su koma us ba Ahmad yaki ya kafe akan ba zai dawo us ba sai tare da matar sa Hajjo ba haka su Khalid suka kamo hanyar us ba tare da shi ba shi kuwa ko ajikin sa sai murna yake ya bi su Ammi suka koma Nigeria. US Yau tun asuba Diyana ta tashi zazzaɓi mai zafin gaske sai kuka take wa yaya Aryan kasa hakuri Aryan yayi ya fara dubata yayi duk wani gwaje gwajen sa bai ga wani abu dake damun taba ga jikin ta yayi zafi sosai. Daga daga karshe dai ya yanke shawarar yi mata alluran zazzaɓi tare da alluran barci ba jima barci yayi awon gaba da ita ajiyar zuciya yaya Aryan ya sauke ya kwanta kusa da ita tare da jawo ta jikin sa yana jin yadda jikin nata yayi zafi kamar wuta haka ya daure ya manna ta da jikin sa ya rungume ta sosai har barci yayi awon gaba da shi. Misalin karfe 8 na safe ta farka daga nauyayyar barcin da ya ɗauke ta tun bayan Sallah asuba slowly ta waro manya manyan idon ta waje da kyar ta mike zaune tana bin ɗakin da kallo kamar bakuwa. a hankali ta zuro kyawawan fararen kafafun ta kasan gadon kafin ta mike ta nufi toilet dan yin wanka. After 45mins ta fito daga toilet ɗaure da lallausan farin Towel na bgs a kirjin ta gaban mirror ta nufa cikin sauri ta shafa body lotion nashi masu kyau da tsada ga kamshi,ta feshe jikin ta da body spray nashi mai bala'i kamshin daɗi sanna ta wuce dressing room nashi. Jim kaɗan ta fito shirye cikin dogon wando baki mai stone a jikin sa da wasu manya manyan flowers sky blue daga kafar wandon ta sanya riga top sky blue ta ɗaura jaket a saman kayan na wadda yazo mata har guiwa kasan cewar garin nasu akoi sanyi sosai ta gyara gashin kanta ta ɗaure a tsakiyar kanta,ta zubo jelar gashin har gadon baya ta sanya hular sanyi a kanta flat shoe ta sanya a kafar ta baki ba karamin kyau bakin takalmin yayi a kyakkyawar kafar nata ba kasan cewar farin kafa ya haɗu da bakin ta kalma fitowa tayi ta nufi kitchen ɗin palon kasa. Nan ta samu Ilham na zaune saman sofa tana shan Yoghurt mamaki Hiyana take shan Yoghurt da sanyin safiyar nan cikin girmamawa tace"Aunty ina kwana?"washe baki Ilham tayi tana faɗin"Kai Amaryan mu yau kece da kanki kike tafiya ina Oga? Bai ɗauke ki ba"wuce Hiyana tayi ta nufi cikin kitchen tana faɗin"yana wajen motsa jiki"Ilham na son suyi Hiyana na fiskewa dan bata son yawan magana. Breakfast mai rai da lafiya ta shiryawa bgs ta ɗauka ta wuce part nasu in da ta bar Ilham a nan ta dawo ta wuce ta. Bayan ta ajiye musu breakfast ɗin ta dawo kitchen ɗin ta ɗauki ruwan lemu tare da ruwan roba guda biyu masu sanyi ta ɗaura saman plate ta haɗa da glass cup ta ɗauka ta fito ta fice daga palon gaba ɗaya tayi waje. Kai tsaye wajen motsa jikin su ta nufa tana taku kamar mahauniya wajene mai girman gaske ga kayan motsa jiki kala kala awajen injuna da mashunar motsa jiki kala kala acike awajen daga gefe kuma wajen gudu ne mai matikar girma akaware dan gudun motsa jiki an kawata wajen da furanni masu kyau da ɗaukan ido ga wasu kyawawan Towel masu laushi da aka gerewa masu motsa jiki idan sun gama su goge jikin su wajen nan ya haɗu iya haɗuwa idan nace zan tsaya zayyana muku kawatuwar wajen nan to sai mu kwana mu wuni bamu kammala ba. tun daga nesa ya zuba mata ido ya kasa cigaba da ɗaga karfen da yake waya Aryan ya ɗauka ya fara musu video yana murmushi yana matikar son kallon abun da ke sa bgs farinciki. tun tana nesa har ta kariso wajen bai kawar da kallon sa daga kan taba saman table dake wajen ta ɗaura plate ɗin ta ɗauki glass cup ɗin ta buɗe roban ruwan ta zuba masa ta ɗauka ta kariso wajen sa har kasa ta duƙa tace"Ina kwana yaya Prince" mai da karfen hannun sa yayi ya ajiye a mazaunin sa ya mike zaune yasa hannu ya ansa cup ɗin ruwan dake hannun ta ya kafa a ɗan bakin sa ya shanye tas ya ajiye cup ɗin a gefen a nitse yace"Tashi ki zo"cikin sauri ta mike ta matso kusa da shi mikewa yayi ya riko hannun ta suka wuce wajen kananan karfe na yan koyo wajen yan level 1 kenan da hannu ya mata nuni da kananan karfe biyu yana faɗin"ɗauko su" kallon sa tayi da mamaki shi kan shi Aryan dake wajen ɗaga nashi karfen yana musu video yasha ruwan mamaki zuba musu ido yayi yana kallon ikon Allah yana jiran yaga me bgs zai yi. Hannu ta sa tana kokarin ɗaukan karfen amma ta kasa ɗauka"bar biyun ki ɗauki ɗaya"ya faɗa yana kallon ta hannu biyu tasa da kyar ta ɗauki guda ɗaya ta juyo tana kallon sa tana mai da numfashi"Ɗaga sama mu gani"da kyar ta iya ɗagawa da hannu biyu ya wuce kirjin ta sai nishi take,jinjina kai yayi kafin yace"ajiye muje"da sauri ta ajiye tana mai da mumfashi hannun ta ya rike suka fara gudu awajen gudun nasu mai girman gaske,a sukwane Aryan ya mike ya nufesa yana faɗin"Bgs me kake yi haka"shiru bgs yayi bai tanka sa ba ya cigaba da jan hannun ta suna gudu suna kewaye wajen. Tun tana iya jurewa har ta fara hawaye,cigaba da jan ta yayi suna gudu ba tare da ya lura da hawayen dake kan face nata ba. Sau biyar suna kewaye wajen a na shidan ne ta kasa jurewa ta fara tangal tangal tana kokarin faɗuwa ta na kokarin yanke jiki ta faɗi cikin zafin nama ya ɗagata da hannu ɗaya ya goyata a bayan sa yana faɗin"Raguwa daga yau zaki fara karɓan horo kullun karfe shida na safe zaki rinƙa tashi ki fara motsa jiki sai kuma karfe 6 na yamma shima zaki motsa jiki zuwa mangariba"kasa magana tayi dan sai numfashi sama sama take wajen table da ta ajiye masa ruwan ya dawo da ita ya sauke ta kasa daga bayan sa ya zuba mata ruwa a cup ɗin da ta bashi ruwa ɗazun ya mika mata yana faɗin"Ansa ki sha"girgiza masa kai tayi da kyar ta iya faɗin"Bazan iya sha ba" "A'a ai dole ki sha"haka ba dan taso ba ta ansa ta sha tana sauke ajiyar zuciya, kallon ta yayi from head to toe kafin yace"ku dai mata baku san motsa jikin ku shiyasa da kun fara girma ku fara korafin baya ko kafa na ciwo to daga yau zaki fara ansan horon sojoji dan karki haifa min ƴaƴa ragwaye"tana kokarin yin magana Aryan ya kariso wajen yana faɗin"Sister jeki cikin gida"kasa tayi da kai tana faɗin"Ina kwana yaya Aryan"tayi maganar tana murje idon ta "Lafiya lou"ya bata amsa yana kallon kafar ta da sukayi ja sosai saboda gudun da tayi"Yaya Aryan ina Diyana"kallon bgs yayi ta kasan ido kafin yace"tana barci"wuce wa tayi ta nufi hanyar shiga cikin gida ba tare da ta sake magana ba tana tafiya tana ɗingisa kafa har ta shige cikin gida. kallon bgs da kyau Aryan yayi kafin ya fara magana"Amma bgs kasan me kake kokarin yi kuwa? Taya zaka fara koyawa matar ka wanna aikin?"hararar bgs ya wurga masa ya ɗan yi shiru na yan mintoci kamar ba zai yi magana ba sai kuma yace"Ni ko nasan me nake yi kamar yadda kaji na faɗa haka ne daga yau kullun safe da yamma Eshat zata motsa jiki ciki kuma har da koyan harbi da bindiga ni bance zatayi aikin sojaba amma duk wani abu da soja zai yi to zan koya mata"kara waro ido waje Aryan yayi yana faɗin"Why bgs why? Zaka mata haka Sister ba zata iya jurewa horon sojoji ba ka dubi yana yin jikin ta mana wallahi bazata iya ba zata wahala" "Aryan!! Eshat zata koyi aikin soja da duk wani abun sojoji keyi,batun yanayin jikin ta kuma hakan yasa ma zan bata training na aikin soja saboda jikin nata idan ka lura yanayin jikin tan nan yana bukatar ta rinƙa motsa jiki sanna da kake cewa ba zata iya ba babu wanda aka haifa da iyawa kowa koya yayi,ba lokacin guda zan sakar mata komai ba a hankali hankali zan koya mata duk abun da ya dace kana ganin tsabar rashin karfi tana tafiya kamar zata faɗi ai dolema na horar da ita ko ta samu karfi"shiru Aryan yayi yana nazarin maganganu bgs"tabbas ta wani ɓangaren bgs yana da gaskiya amma idan akayi laakari da yanayin sister ita kaɗai ma tana tafiya kamar zata faɗi bazata iya ɗaukan horon sojoji ba"Aryan yayi nisa cikin tunani da zancen zuciya bgs ya katse sa da cewa"meke damun Diyana?"yar firgigit yayi kafin yace"Bgs dan Allah kabar sister sai gaba ka fara koya mata"shiru bgs yayi na yan mintoci kafin yace"Na gama magana akan Eshat karka sake dawo min da maganar yanzu dai tambayar ka nayi meke damun Diyana?" "Wallahi ban sani ba nayi duk wani gwaje gwaje da zan mata amma duk a banza ban ga komai ba" "ka mata pregnant test ne?"da sauri Aryan ya girgiza kai yana faɗin"A'a ban yi mata ba"ɗaukan ɗan ƙaramin Towel dake gere awajen bgs yayi yana goge gashin kan sa da zufar dake bin wuyar sa ya nufi cikin gida. Sai da ya kai bakin kofar fita waje ba tare ya tsaya da tafiyar da yake ba yace"Kaje ka mata"cikin sauri Aryan ya dauki ƙaramin towel yabi bayan sa. Kusan tare suka shiga palon kowa yayi part nashi. Aryan na shiga bedroom nasu ya fara aikin yiwa Diyana gwajin ciki ɗiban jinin ta yayi ya fito ya wuce ɗakin kula da kansu duk abun da yake tana barci sakamakon Alluran barcin da ya mata. A ɓangaren bgs kuwa lokacin da ya shiga ɗaki zaune bakin gado ya isko Hiyana tana faman matse kafar ta tana kwalla gently ya tako zuwa gaban ta tare da zama gefen ta ya sanya kyakkyawar hannun sa ya kama kyakkyawar kafan nata ya fara matsa mata a hankali hankali yana kallon face nata,cike da so da kaunar ta ya fara magana"I'm sorry my Eshat"faɗowa jikin sa tayi tana kuka kasa kasa shafa kan ta ya fara yi ya cigaba da magana"kimin alkawari zaki koyi duk abun da zan koya miki hakan zai sani farinciki sosai ba aikin soja zakiyi ba kawai zaki ɗan rinƙa motsa jiki ne ko in ce zamu rinƙa motsa jiki tare dan ki samu karfi sosai sai kuma harbi da bindiga da zan koya miki dan kare kan ki ban sani ba ko zan rayu da ku har yarana su girma ko kuma zan mutu to koma dai me ina da bindiga masu register wadda ko bana nan idan an kawo muku hari zaki iya kare ku ta hanyar harbi da bindigar kinji?" Kara shigewa jikin sa tayi tana faɗin"Yaya Prince akoi wahala ba zan iya ba"rungumeta yayi sosai yana faɗin"zaki iya my Eshat a tare zamu rinƙa yi a hankali zan koya miki komai yanzu dai ki amince min zanyi farinciki da hakan"shiru ta ɗan yi kafin tace"tom shike nan zanyi yadda kake so"ɗaukan ta yayi cak ba tare da ya sake magana ba ya wuce da ita saman sofa mai zaman mutun 3 ya ɗaura ta ya juya ya nufi toilet yana faɗin"ki fara breakfast bari nayi wanka"mikewa tayi ta kwanta tana jiran shi shi kuma ya wuce toilet dan yin wanka A ɓangaren Aryan kuwa Gwajin farko ya nuna masa Diyana na ɗauke da ciki sati 2 dukawa yayi awajen cike da murna yayiwa Allah sujudur shukur yana ɗagowa cikin sauri ya ciro wayar sa ya kira layin bgs wayar na ta ringing bgs bai ɗaga ba har sai da wayar ta kusa katsewa sanna bgs ya ɗauka tsabar zumuɗi da farinciki ko sallama bai wa bgs ba yace"My blood My jidda tana da ciki oh my god yau ji nake kamar an min albirushir da gidan aljanna"katse kiran bgs yayi ba tare da yayi masa magana ba ya mike ya dubi Hiyana dake zaune tana cin chips yace"ki cigaba da breakfast ɗin ina zuwa"bai jira amsar taɓa ya fice daga ɗakin ya nufi ɗakin binciken sa. Yana shiga ya buɗe wani ɗan karami ɗaki dake cikin ɗakin binciken ya shiga jim kaɗan ya fito hannun sa rike da wata yar jaka mai shegen kyau ya fito kai tsaye part ɗin su Aryan ya nufa yana farinciki. yana kokarin shiga yajiyo muryan Aryan daga bayan sa yana faɗin"My blood yau Allah ya amsa min addu'a ta"hannu bgs ya miƙa masa sukayi musabaha sanna suka rungumi juna dukkan su suna cikin matsanancin farinciki ji suke kamar an musu albashi da gidan aljanna raba jikin su bgs yayi yana faɗin"Congratulations my blood ina ganin nafika murna"murmushi Aryan yayi yana faɗin"Thank you my blood amma dai baka fini murna ba"miƙa masa jakar hannun sa bgs yayi yana faɗin"ka bawa Diyana sabon godiya ta farko kenan ta gama mana komai ina farinciki yau sosai inaga na jima banji daɗi irin na yau ba na ma rasa kyautan me zan maka kai ita dai Diyana ka mika mata wanna godiya saura Khalid da Yusuf" "wani Khalid da Yusuf ɗin? To ai ina ga ma yanzu cikin matar Yusuf ya kai wata 3 zuwa sama haka ita ma Auta cikin ta zai kai 2 Month"waro ido waje bgs yayi yana kokarin yin magana sukajiyo kakarin amai na Diyana wucewa bgs yayi ya koma part nasu yana faɗin"Ana kiran ka aciki"cikin sauri Aryan ya shige cikin bedroom nasu a tsakiyar ɗaki ya sameta ta duƙa tana tikar amai da alama aman yafi karfin tane ta kasa isa toilet cikin sauri ya karisa wajen tare da ajiye jakar da bgs ya bashi a gafe yasa hannu ya ɗagata cak suka nufi toilet gaba ɗaya ta ɓata masa jiki da amai dan har suka isa toilet bata dai na tikar amai ba. A tsakiyar toilet ya sauke ta yana kokarin wucewa ya haɗa mata ruwan wanka ta kankame sa dan jiri take gani kukan ta sa masa tana faɗin"Yaya Aryan zan faɗi"tayi maganar cikin kasalalliyar murya riketa yayi da kyau ya ɗagata ya ɗaurata saman gefen baf ɗin wanka cikin sauri ya fara haɗa mata ruwan. Bayan ya gama haɗa ruwan yana kokarin ɗagata amai ɗin ya sake dawowa da karfi ta fara kwara amai ɗin a cikin baf ɗin wankan gaba ɗaya ta ɓata ruwan wankan tana kokarin faɗuwa saboda aman ta yaci karfin ta yayi saurin rikota yana faɗin"Sorry mai jidda"wahalallan kuka ta sa masa tare da riko shi kam tana mai da numfashi,kallon cikin ruwan wankan yayi kafin ya dawo da kallon sa kanta ya rasa ya zai yi ya zubar da ruwan ya haɗa mata wani dan aman Abincin da taci jiya da daddare tayi shiru sukayi dukkan su biyu shi yana tunanin yadda zan yi da amai nan ita kuma tana fama da murɗan da cikin ta keyi To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu [8/10, 6:16 PM] SAFIYYA: 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 Wanna Page ɗin naki ne Dear ta Aunty Amyra KUKAN ZUCI All the best my Dear fatan samun nasara da cimma burin na Alkhari love you lodi lodi 🥰💔🔐 By Star Lady Page 55 ......ganin ba zai iya gyara Toilet ɗin bane yasa ya ɗauke ta cak ya saɓa ta a kafaɗar sa suka fito waje ya wuce da ita ɗayan bedroom ɗin a nan ya haɗa ruwa mai zafi ya gasa mata jiki ya cire kayan jikin sa da ta ɓata masa shima yayi wanka ya ɗauro towel Sanna ya naɗota a towel suka fito waje saman gado ya kwantar da ita sanna ya koma bedroom nashi ya ɗauko phone nashi ya kira jourfree akan yazo ya gyara masa ɗakin ya ɗauka mata kaya tare da kayan sanyi ya fito ya dawo ɗayan bedroom da take ciki kamar yarda ya barta haka ya dawo ya same ta ɗagota yayi ya sanya mata kaya yana faɗin"Sorry my jidda"shiru tayi bata yi magana ba sai nishi take kamar wadda tayi gudu ta gaji"In kawo miki tea"cikin sauri ta girgiza masa kai alamar a'a"To me zakici in kawo miki?"girgiza kai tayi da kyar ta iya cewa"ba bu" "No my jidda ni ban yarda ba dole ki ci wani abun"kukan shagwaɓa ta sa masa tana faɗin"Ni to ka kawo min nono da fura" "Tirkashi nono da fura kuma jidda? Ina zan samo nono da fura kuma?" "Ni shi nake son sha kuma na kauyen mu na shanun bappa" "My jidda kiyi hakuri ki sha Yoghurt kinji ba bu fura a nan ban taɓa gani ba ko nema zan yi ban san ai na zan nemo ba" "Ni gaskiya yaya Aryan shi nake so idan ba haka ba ba zanci komai ba"dafe kansa yayi aran sa yana tunanin in da zai samo nono kuma har da fura wai kuma na shanun bappa tirkashi,ganin ya shiga damuwa ne yasa ta yunkura ta mike zaune ta kwantar da kan ta a bayan sa cikin shagwaɓa tace"yaya Aryan ka bar shi kawai kaji na koshi"juyowa yayi ya rungumeta yana faɗin"Aa my jidda dole za'a ne mo shi kin ji"ya kai karshen maganar tare da ɗauko wayar sa ya laluɓo number Aunty farida ya fara kira yana murmushi. Bugu ɗaya Aunty farida ta ɗaga tana faɗin"Hello Aryan" "Aunty farida ya kike ya Junior da dadyn da?" "Suna lafiya ya Diyana da sauran yan uwan naka?" "Suna lafiya Albirushirin ki Aunty farida"cikin sauri tace"goro"ko kaɗan bata kawo cewa Diyana na da ciki bane tafi tunanin karin girma ya samu awajen aiki. "Aunty farida my jidda na da ciki sati biyu"mikewa Aunty farida tayi tsaye cikin sauri tace"Alhamdulila Alhamdulila Allah hu Akbar dan Allah Aryan ka dawo min da ita nan sai ta hai hu kaji"Aryan na kokarin yin magana Diyana ta fasa ihu tare da tashi daga jikin sa tana faɗin"ciki kuma nashi ga uku wayyo Allah Ummi na shike nan mutuwa zanyi wayyo na mutu na lalace ni wallahi ba zan Aihu ba dan mutuwa ake idan za'a Aihu ai na gani a film jinin mutun karewa yake wayyo Allah shike nan ni kam zan rabu da su Hiyana shike nan tawa ta kare innalillahi wa inna ilaihir rajiun"mutuwar zaune Aryan yayi yana ganin ikon Allah ya rasa ta ina zai fara bata hakuri ya kasa magana ya kasa cire wayar da yake da Aunty farida daga kunnen sa sai magana Aunty farida take tana faɗin"Aryan ka bata wayar bari nayi magana da ita"amma ina Aryan bai jin me take faɗe ba hankalin sa na kan Diyana dake neman tarwatsa masa zuciya yadda yake son cikin nan tace bata so kai ina ai ba zai yiwu ba. A sukwane ta mike tana kokarin sauka daga gadon da alama ta ruɗe cikin sauri ya ajiye wayar saman gadon ya riko ta yana faɗin"My jidda ki dawo cikin hankalin ki saurare ni"kokarin fisge jikin ta take tana ihu tsakanin ta da Allah tana surutai"Ai tun da mukayi Aure nace maka ni bana son Haihuwa dan na gani a Tv idan kutun zai aihu jinin sa na karewa ya mutu shine zaka sa na haihu dan baka sona ko? Mugu kawai kuma ko na mutu ba zan yafe maka ba"fusa iya fusata Aryan ya fusata a zuciye ya ɗaga hannu zai wanka mata mari a zafafe ta ɗago ido tana kallon sa suna haɗa ido yaji ya kasa marin nata cak ta tsaya da kuka da surutan da take ta zuba masa ido kamar mai jiran saukan mari kasa yayi da hannun sa murya a shake saboda ɓacin rai yace"My jidda I'm so sorry I.... Bai kai karshen maganar ba ta fasa ihu ta cigaba da surutan nata kaman mai aljanu ba karamin mamakin tane ya kama shi ba wayar sa ya ɗauko a ransa yana faɗin"nasan maganin ki" katse kiran Aunty farida yayi ba tare da ya mata magana ba ya laluɓo number Ummin su ya fara kira wayar na ringing har sai da ya kusa katsewa sanna hajjiya Fateema ta ɗaga cikin girmamawa yace"Ina kwana Ummu" daga ɗayan ɓangaren Hajj Fateema ta amsa da"Lafiya lou Alhadulillah ya kuke?" "Lafiya lou Ummi daman ina son kiyiwa jiddan magana ne" shiru Diyana tayi tana sauraron sa tana son jin dawa yake waya "Me deejahn tayi?" Hajj Fateema ta tambaya kasa yayi da kai kamar yana gaban ta cike da girmamawa ya fara magana "Daman mun samu karuwa ne take ta kukan wai bata so nayi nayi taki shiru taki sauraro na" zubur Hajj Fateema ta mike zaune daga kwanciyar da take a saman kujera tana faɗin "eyeee ba shakka ina take bata wayar" juyawa yayi ya mika mata wayar kallon sa tayi tana faɗin "Waye ne?" mamaki Aryan yake Diyana mai kukan da ba hawaye sai tayi kukan ta har tayi shiru bazaka ga hawaye ko ɗigo ba. Shiru yayi bai mata magana ba ya sa mata wayar a kunnen ta cikin tsoro tace"Waye ne?" daga ɗayan ɓangaren Hajj Fateema tace"Uwar ki ce" jin muryan Ummin ta yasa ta waro ido waje sosai tana kallon sa ciro wayar yayi daga kunnenta ya ɗaura mata a hannun ta ya mike ya fice daga ɗakin cikin tsoro ta mai da wayar kunnen ta ta tattara nitsuwar ta tace "Ina kwana Ummi" a kule Hajj Fateema tace"Wai deejah me matsalar ki ne? Eh wato ke baki jin magana ko" murya na rawa tace "kiyi hakuri Ummi wallahi ni bana so cikin ne" "What? Deejah ni kike faɗa wa baki son ciki eyee,ba'a Aihuwa ku na haife ku a'a lallai Khadijah kin girma to wallahi ki kiyaye ki bar mijin ki ya samu kwanciyar hankali ina cewa last Month na gama case naku akan gudun shi da kike shine yanzu kuma zaki fito masa da wata iya shegen ko to wallahi ina sa shi ya ɗauko ki ya kawo min ke dan ina ga kina bukatar na dawo dake cikin hayyacin ki" hawaye ta fara yi dan duk duniya ba abun da take tsoro biyun Ummin su cikin raunaniyar murya tace "Dan Allah Ummi kiyi hakuri zan yi duk abun da kike so amma ina tsoron cikin ne ranar na gani a Tv da matar tazo Aihuwa dr yace jinin ta ya zube duka ya kare ta mutu shine nake tsoro" sai yanzu Hajj Fateema ta fahimci in da matsalar take ba tsanar cikin Diyana ke yi ba tsoron haihuwar take dan haka sai ta sassauta murya cikin muryan rarrashi ta fara magana "Deejah ki na ji na ko! idan kin ga Mutun ya mutu kwanar sane ya kare ni meyasa na haife ku kuma ban mutu ba saboda kwanana bai kare ba dan haka ina son ki sani ba sai Aihuwa ba kina kwance saman gadon ki lafiyar ki kalau ma mutuwa tana iya ɗaukar ki wasu ma abinci suke ci mutuwa ke ɗaukan su kuma shi haihuwa bashi da wata matsala kin ji ko? Ke dai kiyi ta addu'ar Allah ya baki ƴa'ƴa masu Albarka karki ji wani tsoro kinji deejahn bappa" dariya Diyana tayi tana faɗin "to shike nan Ummi zan rinƙa yin addu'a,ina su Ammi?" "Ammi suna palon Abba suna yin breakfast nima tafiya can zanyi yanzu sai munyi waya" bata jira amsar Diyana ba ta katse kiran ajiye wayar Diyana tayi saman gadon ta diro kasa ta fice daga ɗakin ta nufi asalin bedroom nasu. Nan ta isko Aryan yana zaune bakin gado ya buɗe jakar da bgs ya bashi yana duba takar dun jin shigowar ta yasa ya ɗago kai yana kallon ta karisowa tayi kusa da shi ta zauna tana faɗin "Yaya Aryan me kake yi" kallon ta yake ya kasa magana kamar ba itace yanzu nan tace kar ya sake yi mata magana ba har da ce masa mugu ganin yayi shiru bai tankata ba yasa ta anshe takardun hannun sa ta ajiye a gefe ta faɗo jikin sa tana dariya tana faɗin "Yaya Aryan me ya faru kake ta kallo na kaki yin magana"rungume ta yayi sosai yana ɗan murmushi yana godewa Allah daya basu Hajj Fateema a matsayin suruka kuma uwa "Tabbas da Hajj Fateema na nan da jidda ta tafi haka hankali yanzu gashi cikin yan mintocin da basu fi goma ba ta saita min jidda ta wadda ba dan ita ba da sai mu kwana mu wuni rikicin nan ba zai kare ba daga karshe sai ran kowa daga cikin mu ya ɓaci" yayi nisa cikin tunani yaji hannun ta cikin rigar sa tana shafa lallausan gashin kirjin sa kallon face nata yayi kafin yace "tashi ki zauna muyi magana" ba musu ta mike ta zauna da kyau tana kallon sa ɗauko takar dun data anshe daga hannun sa yayi ya miƙa mata yana faɗin "wannan takarda wani Katafaren gidan gona ne dake us Bgs ya baki kyau ta a matsayin gift na cikin dake jikin ki sai kuma wanna ma kullin motar irin na sister daman tun da naga ya bada Oder motocin guda shida iri ɗaya na kawo a rai na ku ya sayawa ashe ko haka ne ke ɗaya sister ɗaya auta ɗaya matar Yusuf ɗaya matar Fahad ɗaya ina ga ɗayan kuma na matar da Ahmad zai aura ne idan mun haɗu a palo anji sai ki masa godiya amma kin san me? idan Allah ya bamu baby boy sunan bgs zamu sa idan kuma mace ce sunan Ammi" cikin sauri tace "A'a sunan Aunty Amarya dai dan Allah" har cikin ransa yaji daɗin hakan sai kuma mood nashi ya sauya dan ta fama masa wani ciwo shiru yayi bai sake magana ba yana jin zuciyar sa na masa zafi a duk lokacin da ya tuna yadda karshen mahaifiyar sa ta kasance sai yaji ya tsani duniya gaba ɗaya ganin ya sauya ya shiga damuwa yasa ta faɗo jikin sa tana faɗin "Yaya Aryan ya batun nonon da furan kuma?" Kallon face nata yayi yana faɗin "tashi ki shirya muje mu nemo in da yake ai dole little bgs ya sha nono ko kuma" saurin rigashi tayi tace "ko kuma little Aunty Amarya" murmushin dole yayi kafin yace "to koma waye dai jeki shirya kizo mu tafi" mikewa tayi ta nufi dressing room har ta kai bakin kofa zata shi sai ta juyo tana faɗin "Yaya Aryan idan na Haifi maza yan biyu dan Allah kasa sunan yaya Prince da sunan yaya Aiman kaji" wani mugun raɗaɗi yaji zuciyar sa na masa ɗaga mata kai kawai yayi ya kasa magana Diyana ta tayar masa da zafi biyu lokaci guda,mikewa yayi ya kwanta yana tunanin rayuwar da sukayi da Aiman nan take idon sa suka sauya sukayi ja cije laɓɓan sa yayi yana jin mutuwar Aiman ta dawo masa sabuwa. A wanna hali Diyana ta dawo ta same sa ta shirya cikin dogon riga abaya baki ta sanya gyalen rigar a kan ta ba ƙaramin tsorata tayi da ganin yana yin saba hayewa gadon tayi tana faɗin "Yaya Aryan lafiya" mikewa zaune yayi yana kokarin ɓoye damuwar sa yace "Muje ko" bai jira amsar ta ba ya miƙe ya ɗauke ta cak suka nufi wajen. Bai dire ta ko ina ba sai cikin motar sa sanna ya shiga ya tayar da gudu suka fice daga gidan suka tafi neman fura da nono. Misalin karfe 5 na yamma zaune suke a ɗakin su saman katafaren gadon su. Hiyana na sanye cikin guntun wandon jeans blue zuwa goiwa da yar riga mai guntun hannu fari tas tayi kyau sosai kan ta ba ɗan kwali ta zuba lallausan bakin gashin ta nan har baya tana zaune a gefen sa ta ɗaura kyawawan fararen kafofin sa a kan cinyar ta tana jan yatsun kafar nasa tana mammatsa masa su yayin da shi kuma yake sanye cikin wandon sojoji guntu zuwa guiwa da farar singlet ya baza lallausan bakin gashin kansa bai ɗaure ba yayi kyau sosai kamar shi yayi kan sa ya ɗaura system a kan cin yar sa yana aiki. Cike da so da kauna sa cikin shagwaɓa tace "Yaya Prince yatsun kafan kan nan suna min kyau sosai" ba tare da ya ɗago kai daga aikin da yake a system ɗin ba yace "okey ma" waro ido waje tayi ta ɗaure fuska tana faɗin "Ni ce ma?" Cigaba da aikin sa yayi yana faɗin "Oh sorry ma" "Uhm Uhm shine zaka sake cemin ma ɗin kuma" sai lokacin ya ɗago ya kalleta yace "Oh I'm sorry ma man tuwa nayi" gunkule hannu tayi zaka kai masa dukan wasa a kirji yayi saurin mike wa yana faɗin "I said sorry ma" da gudu ta mike ta nufesa ɗaga ta yayi cak suka nufi wajen yana faɗin "Lokacin training yayi ma" kukan shagwaɓan ta sama tana faɗin "Ni ka sauke ni mun ɓata tun da ni ce ma" rungume ta yayi cikin shagwaɓa ya kwai kwayi maganar ta yana faɗin "Ni ka sauke ni mun ɓata tun da ni ce ma" "Allah yaya Prince bana so" sake kwaikwayar maganar nata yayi yace "Allah yaya Prince bana so" ya kai karshen maganar dai dai ya sauke ta awajen motsa jikin nasu bubbuga kafa tayi a kasa tana yarfe hannu tana faɗin "Allah bana so ni ka dai na kwai kwayon magana ta" bubbuga kafa shima yayi ya yarfe hannu ya sake kawai kwayon maganar nata yace "Allah bana so ni ka dai na kwai kwayon magana ta" yana magana fuskan sa a ɗaure sosai ɗaure fuska tayi ba tare da ta sake magana ba ta nufi hanyar komawa cikin ita a dole tayi fushi cikin sauri ya jawota jikin sa ya rungumeta yana faɗin "Oh my Eshat idan kikayi fushi dani ya kike so nayi da rai na to na tuba ba zan kara ba" ɗaga kafar ta tayi dan ya fita tsawo sosai ta sa hannu taja dogon hancin sa tana faɗin "Allah yaya Prince ni ban san waya koya maka neman tsokana ba" "wash Allah" ya furta yana ɗan shafa hancin nashi da ta ja,dariya tayi tana faɗin "Soja na kuka dan naja hancin sa" kama hannun ta yayi dukka biyu ya rike da hannun sa ɗaya yasa ɗayan hannun nasa yaja dogon hancin nata ita ma yana kallon face nata "ihu ta saki tana faɗin "Na tuba ashe da zafi" Cool murmushi ya saki tare da kara jawota jikin sa yana faɗin "Soja kam bashi da jini a jiki ne da ba zai ji zafin abu ba idan an masa" turo baki bayi tana kokarin yin magana yayi saurin matso da bakin sa sai tin kunnen ta yana faɗin "My Eshat give me a hot kiss kafin mu fara training kinji? Ɗago ido tayi tana kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi tare da ɗaga mata gera ɗaya turo baki tayi tana faɗin "To ai sai ka ɗaga ni tsawona zai iya kamo bakin naka" tun bata gama rufe baki ba ya ɗaga ta cak ya ɗaurata saman sofa dake wajen tare da ɗan rangwafo da kan sa yana shafa bayan ta da hannun sa ɗaya a hankali ta kawo dan bakin ta dai dai sai tin nashi cikin nitsuwa ta kama lallausan lips nashi na kasa ta fara kissing kamar jira yake ya tura hannun sa cikin rigar da ya fara murzan tula tulan ta hannu ta tura cikin rigar sa ita ma ta farurza masa nasa Nipple ɗin kasan cewar tasan ba abun da yafi so irin a masa wasa da su matse ta yayi sosai a jikin sa yana jin wani shocking daga tsakiyar kansa har izuwa tafin kafar sa kankame juna sukayi dukkan su kamar zasu shige jikin zuna suka fara bawa zuna hakkin sa cikin fitar hayyaci yake kokarin tura hannun sa cikin wandon ta cak ya tsaya kasan cewar ya tuna a waje suke,a hankali ya zame bakin sa daga nata tare da komawa saman sofa ya zauna ya jingina kan sa da jikin sofar ya ɗaga kai sama ya lumshe ido yana mai da numfashi faɗowa jikin sa tayi tana mai da numfashi ita ma ba tare da ya buɗe ido ba ya rungumota suka yi shiru na yan mintoci kafin ya waro rinannun idon sa waje kasa kasa yace "Eshat kin gama dani" turo baki tayi tana faɗin "Me nayi kuma" zubawa face nata rinannun ido sa yayi,ba tare da yayi magana ba yayi shiru,hannu tasa ta rufe masa ido tana faɗin "Kai yaya Prince sai kayi ta kallon mutun kuma baka magana" hannun sa yasa ya zame hannun nata tare da mikewa da ita a jikin sa ba tare da yayi magana ba. Sai da ya mike sanna ya sauke ta ya kama hannun ta suka wuce wajen mashin na motsa jiki. nuni ya mata da hannu sa yana faɗin "Hauki zauna" ba musu ta hau hannu ya sa ya ɗaura mata kafan ta a saman mashin ɗin yana faɗin "fara turashi baya yana dawo kina mai da shi baya" yun kurawa tayi zata dura mashin ɗin baya amma ta kasa,sanya karfin ta tayi dukka amma ta kasa koda motsa karfen,girgiza kai yayi yana faɗin "Eshat ai wanna rashin karfin naki dole na baki training mai kyau matsa kaɗan" matsa masa tayi ya ɗan zauna a gefen ta yasa kafar sa ɗaya kan mashin ɗin kusa da nata ƙafan yana faɗin "muje fara turawa bari ma tayaki" ka ɗan ya ɗan tura mata idan mashin ɗin ta fara tafiya sai ya sake mata ta karisa da kyar,nan yake zufa ya fara wanke mata fuska kau da kan sa yayi daga kallon ta dan baya so tasa ya kasa bata horon da ya dace. Haka tayi ta fama yana tayata kaɗan kaɗan har ta fara iya turawa da kan ta sanna ya mike ya tsaya a gefe ya zuba mata ido tana turawa a hankali hankali matsowa yayi ya bata hot kiss a goshi yana faɗin "Good matar soja tashi muje next" kamar zatayi kuka tace "Yaya Prince dan Allah ka bari sai gobe Wallahi na gaji" girgiza mata kai yayi kafin yace "A'a Eshat da safe training kala uku zakiyi da yamma ki mai mai ta gobe ki sake ɗaukan wasu ukun yanzu muje kiyi gudu zagaye biyar sai ki hau injin kotsa hannu" kwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka ta mike tana ɗinjisa kafa kallo ɗaya yayiwa kafar nata ya kawar da kai dan bai son abun da zai sa yaji jikin sa ya mutu da bata horo kafan nata sunyi ja sosai kamar ka taɓa jini ya fito. Wajen gudu suka wuce yana tsaye ya harɗe hannu a kirji yana kallon ta yace "Fara ina kallon ki" kamar zatayi kuka ta fara gudu zuba mata ido yayi sosai yana kallon ta yana kara jin kaunar ta na shiga ransa. zagayen farko tayi shi lafiya lou zagaye na biyu ta kawo da kyar a na uku kamar zata faɗi ta kawo tana numfashi sama sama ta zo dai dai gaban sa tana kokarin faɗuwa yayi saurin tarota ya kama hannun ta suka fara gudun tare,da kyar da kyar take numfashin tana hawaye kawar da kan sa yayi ya cigaba da gudu da ita har sai da ta cika zagaye biyar sanna yace "muje wajen motsa hannu" kuka ta sa masa tana faɗin "Dan Allah yaya Prince ka bari na huta" hannun ta ya kama ba tare da ya sake magana ba ya ɗaurata saman mashin na motsa hannu yasa wasu belt ya ɗaure mata hannu ya ɗaure fuska yana faɗin "Oya fara jan sa kasa kina sama da hannu ki" kuka ta ke sosai ta fara da kyar take iya jan hannun ta kasa tana mai da wa sama abun yana da tauri baya jawuwa ta daɗi kawar da kallon sa yayi yana mai jin zafin kukan da take har cikin ran sa bashi da zaɓi dole ya bata horo ko dan kare kan ta. 30mins ta ɗauka tana motsa hannu kafin ya kwance mata hannun nata ya ɗauke cak kamar yar baby yana faɗin "Sorry my Eshat bani da zaɓi ne shi yasa" yana magana yana tafiya da ita suka bar wajen suka nufi hanyar shiga cikin gida tana kokarin yin magana ya gefata cikin katafaren pool dake dake tsakiyar gidan yana girgiza kai da ɗan karfi yace "ki fito da kan ki!" har ɗe hannu yayi a kirji yana kallon ta yadda take fama a cikin ruwan bata iya ruwa sosai ba sai fama take ta kasa fita ta kasa zuwa bakin ruwan ma zuba mata ido yayi yana zin ransa na masa kuna bai san ganin tana wahala bai ankara ba yaga ta fara shan ruwa dan duk gidan wanna pool ɗin ya fi girma ruwan yafi karfin ta a sukwane ya faɗa cikin ruwan ya ɗagota ya ɗaurata saman kirjin sa kan kame sa tayi tana kukan wahala kasa kasa, mikewa tsaye yayi da ita ruwan dai dai kirjin sa ta tsaya masa waje ya fito da ita yana faɗin "Sorry my Eshat" ganin ta gala bai ta sosai yasa ya wuce da ita cikin gida jikin su na zubar da ruwa dai dai lokacin Aryan ya danno hancin motar sa cikin gidan sun dawo daga yawon neman fura da nono tun safe sai yanzu Allah yayi suka samo irin wanda Diyana ke so ya saya mata kala daban daban sai ta ɗan ɗana tace ba shi ba ya sha wahala sosai har yar rama yayi wuni zumbur yana yawo neman fura ita kuwa Diyana tsa ban kyau da tayi jikin ta har wani kwailin yake tana ta sheki ta kara kyau da haske hankalin ta kwance. Tun bai gama kashe motar ba ta fito hannun ta rike da ledojin kayan ciye ciye da kwalama da suka sawo ta wuce cikin gida abun ta. tun daga cikin mota Aryan ya zubawa bgs dake ɗauke da Hiyana ido yana kallon su har suka shiga cikin gida girgiza kai yayi yana faɗin "Allah ya baki ikon kokarin iya jure wanna wahala sister dan nasan bgs ba zai canza magana ba amma abune mai kyau nima zan so jidda ta samu training amma yanzu dai ban isa ba sai gaba" yana cikin zancen nashi ne ya jiyo wayar sa na kiran Sallah alamar lokacin sallar mangariba tayi cikin sauri ya fito ya bi bayan Diyana da ta wuce part nasu ta baza kayan a palo ta fara ci. To Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu Masu min comments much kauna 🥰 [8/12, 9:14 AM] SAFIYYA: 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 56 Kukan wahala kasa kasa take masa tana fitar da numfashi mai zafi har cikin ran sa yake jin tausayin ta dannewa kawai yake dressing room ya wuce da ita ya san halin ta da tsoron sanyi dan haka sai ya sanya mata kayan sanyi masu nauyi ya shirya cikin jallabiya ya ɗauko ta kamar yar baby ya dawo da ita cikin bedroom ɗin ya dire ta saman gado tare da jan blanket mai laushi ya rufe ta ya wuce toilet ya ɗauro alwala ya fito ya nufi masallaci,tana ganin ya fice ta lallaɓa ta mike ta nufi toilet ta sanya ruwa mai zafi tayi alwala duk da kayan sanyin dake jikin ta hakan bai sa ta dai na rawan sanyi ba akoi ta da tsoron san yi sosai kuma gashi kasar na du da sanyi. alwala tayi ta fito ta shifiɗa dadduma ta sanya katon hijabi har kasa sanna ta tada sallah. Da kyar ta iya yin Sallah a tsaye ba tayi wani dogon karatu ba a sallar haka da ta idar bata yi wani dogon addu'a ba ta mike ta koma saman gado ta kwanta ta rufu da blanket tana jiran lokacin sallar issha ta yi. Sai da aka yi sallar issha sanna bgs da Aryan suka dawo lokacin ta ɗan samu karfi tayi sallar issha sanna ta shirya masa abinci dare a saman table,ta koma saman gado ta shige cikin lallausan blanket ta kwanta tana kokarin barci ya shigo bakin sa ɗauke da sallama da sanyayyar voice na sa,kusa da ita yazo ya zauna ya sa hannu ya ɗan yaye blanket ɗin yana kallon face nata cike da so da kauna ya ce "My Eshat sarkin ragwanta ba dai cemin za ki yi zazzaɓi ki ke ji ba?" Kara runtse idon ta ta yi tana faɗin "Sannu da dawowa" "Tashi kizo muci abinci" "A'a na ƙo shi" miƙewa ya yi ba tare da ya sake magana ba ya ɗauke ta cak suka wuce wajen table ɗin. Zama ya yi ya ɗaura ta saman cinyar sa ya na faɗin "Me zaki ci?" Lan gwabar da kan ta ta yi ta kwanta ta yi lamo a faffaɗar kirjin sa cikin shagwaɓa ta ce "Yaya Prince duk abun da zaka ci ni ma shi zan ci" kiss ya man na ma ta a goshi ba tare da ya sake magana ba da kan sa ya ciro plate ya zuba musu rice and beans da miyar steew ya ji kaji da kayan ciki sai kam shi yake ta shi kallon ta ya yi yana faɗin "wan nan dai miyar gida Nigeria ne waye ya yi?" "Ni na yi ma ka" ta ba shi amsa cikin wani irin yana yi na shagwaɓa kara rungumeta ya yi sosai ya man na mata kiss a kumatu har cikin ran sa ya ji daɗi sosai dan ya gaji da cin abin cin turawan nan ɗaukan spoon ya yi ya fara bata abincin a baki tana zuba masa shagwaɓa san ran ta ya na biye mata shi kuma. Sai da ya tabbatar ya cika mata ciki da abinci tab san nan ya sauke ta daga kan cinyar sa ya kwantar da ita saman sofa ya fara cin na shi abincin. Sosai yau yaci abinci kasan cewar miyar ta masa daɗi ba ka ɗan ba,a cikin ran sa sai al barka yake sa mata kafin ya kammala cin abincin sa barcin gajiya ya ɗauke ta. Bayan ya kammala ya wuce toilet yayi wanka ya shirya cikin kayan barci riga zuwa guiwar sa mai ma ɗauri, gabar rigar a buɗe faffaɗar kirjin sa awajen ga yalwataccen gakin kwantaccen gashin kirjin sa na ɗaukan ido gyara gashin kan sa ya yi,ya feshe jikin sa da perfume na sa mai bala'i kam shin daɗi sanna ya nufi in da take kwance saman sofa ya sa hannu ya ɗauke ta cak suka wuce gado ya kashe wutar ɗakin tare da rage gudun A.c kasan cewar san yin da take ji ta takure jikin ta waje guda ya janyo musu lalausan blanket na su ya rufe su shima a gajiye yake ba jimawa barcin gajiya ta ɗauke sa asuba ta gari. A ɓangaren Aryan kuwa yana shiga part nasu ya isko Diyana ta tasa kayan ciman ta a gaba ta na ci wuce ta yayi ya shiga bedroom ya ɗauro alwala ya fito ya wuce masallaci bai dawowa ba sai da ya yi sallar issha sanna ya dawo lokacin ta yi sallah ta kwanta tana buga game da wayar sa yana shigowa ya wuce toilet dan yin wanka yayi shirin barci sanna ya dawo ya haye gadon yana faɗin "My jidda ba zaki kara cin wani abu bane?" Girgiza masa kai tayi tana faɗin "A'a na ƙo shi sai dai in je in kawo ma ka idan zaka ci" "A'a na ƙo shi ni ma da man dai ke na ke son na tabbatar kin ko shi ne?" "Eh na ko shi" gyara kwanciyar sa yayi tare da jawo ta jikin sa ya ansa wayar ta sa ya shiga contact ya laluɓo number Abba. Bugu ɗaya Abba ya ɗaga cikin girmamawa Aryan yace "Barka da dare Abba" daga ɗayan ɓangaren Abba yace "Aryan kuna lafiya?" "Eh Abba muna lafiya ya gida? Ya su Ammi?" "Dukkan su,suna nan lafiya" "My Abba al bishir" da murna Abba yace "goro" "Abba my jidda na da cikin sati biyu" miƙewa Abba ya yi daga kwamciyar da yake saman katafaren gadon sa ya na faɗin "Diyana ta ɗin? Wayyo Allah Alhadulillah Alhadulillah kai yau ina zan sa rai na kai dole gobe na yi azumi dan nuna wa Allah farinciki na da godiya a gare sa ina take bata waya dan Allah wani kyau ta ya kamata na bata wayyo Allah" murmushi Aryan yake yana mamakin irin ruɗewan da Abba yayi wan nan ma ciki aka ce ba a haifi yaron ba ma tukun nan. Mikawa Diyana wayar Aryan ya yi ta ansa cikin zumuɗin jin an ambaci Abba da murna ta kara wayar a kunnen ta tana faɗin "Abba na ina kewar ku sosai" "Kina son ganin mu ne?" Tana kokarin cewa eh Aryan ya yi saurin rufe mata baki tare da anshe wayar ya katse kiran dan ya san halin Abba Diyana na cewa eh tana son ganin su zai sa dole a kai ta Nigeria shi kuma ba zai iya rabuwa da ita ko na kwana ɗaya ba. Cikin shagwaɓa yace "Haba my jidda idan ki ka ce wa Abba kina son ganin su ki ka tafi ni kuma da wa zaki bar ni? Kara shigewa jikin sa tayi tana faɗin "A'a ai ba zan tafi na bar ka ba dan kar wata ta ce tana son ka idan na tafi, dan na lura turawan nan basu da hankali shi yasa bana musu dariya dan ma kar su ga hakorina a waje su zo su manne min su samu su rinƙa ganin ka" mamaki ya hana shi magana a ransa yake tambayar kan sa "Ko wa ya koya wa jidda wannan karatun kuma oho yarinya kamar wata aljana kullun cikin tsaro zance ko ina ta jiyo wannan kuma gashi dai ba tayi magana da Aunty farida ba kwana biyun nan bare na ce tsarin Aunty farida ne kai my jidda ke nan my jidda duniya" yayi nisa cikin zancen zucin da ya ke wayar sa ta fara kara yana dubawa ya ga Abba ne cikin sauri ya ɗauka tare da manna wayar a kunne sa yana faɗin "Sorry my Abba network ne ya katse kiran" daga ɗayan ɓangaren Abba yace "Network ko kuma kai ina da tabbacin kai ka katse kiran dan kasan Diyana zata ce zata zo kuma kasan tana faɗa min zan ce ka kawo min ita to dai ka gudu baka tsira ba cikin ta na kai wata biyar ka dawo min da ita nan mu bata kulawa su Khalid sun iso ne ma na manta in tambaya ye ka?" Ɗan sunkuyar da kai ƙasa ya yi a ran sa yana ya bawa kai fin ƙwaƙwalwar Abba yana da saurin gane abu shi bgs ya ɗauko cikin girmamawa yace "ɗazun mukayi magana da Khalid yace min jirgin su ya kusa sauka kasan cewar basu tashi da wuri ba da yamma suka taso na sa sojoji suje Airport su ɗauko su" "ya aka yi ba su ta shi da wuri ba? Me ya tsayar da su,ba su ta shi tun lokacin da muka ta shi ba? "Wallahi Abba ni ma ban sani ba amma idan sun iso zuwa da safe koma mene zamu ji" "to shike nan dan girman Allah Aryan ka kula min da Diyana sosai na san kana kokari amma ka kara sosai kar ka bari cikin nan ya nemi wani abu baka nemo ka ba shi ba ka kula min da ita da cikin ta sosai ka sa mata ido sosai ka san ta da son wasa to ka rinƙa hana ta wa su abubuwan dan gudun matsala ka na ji ko?" Kallon face nata ya yi sai hamma take alamar barci idon ta sun kan kan ce sun yi ja kasa kasa yace "In Sha Allah Abba na zan yi duk abun da kace" "To Allah ya muku albarka yanzu ku yi barci da safe zamu yi waya" "To Abba ka gai da su Ammi sai da safe" "Allah ya tashe mu lafiya" Abba ya ba shi amsa tare da katse kiran ajiye wayar Aryan ya yi saman bedside drawer ya jawo ta jikin sa ya rungume ta sosai, tare da ja musu lallaudan bargo ya rufe su asuba ta gari. After 2 month A yanzu cikin Diyana ya rage mata laulayi ta rage amai da ciye ciyen da take ta kara nitsuwa kamar ba ita ba ta kara ƙiba sai ta koma sak Ummin su a kamanni Aryan na bata kulawa sosai ko motsi ta yi sai ya tambaya lafiya ga cikin nata wani mahaukacin girma da yake ko cikin lamrat dake cikin watanni na biyar bai wuce kamar na Diyana dake cikin watanni na uku ba abun har mamaki yake bawa Aryan gashi cikin bai yi wani kwari ba bare ya mata scanning ya gani. A ɓangaren Zahra auta cikin nata ya fara girma ita ma yanzu cikin nata yana wata na huɗu kenan tayi ki ɓa sosai ita da Diyana sai juyi su ke hips na su kamar zai fashe breast na su ya kara cikowa saɓanin Lamrat da tayi yar rama ta ɗan yi duhu Amrat ma yanzu tana da ciki wata ɗaya duk cikin su Hiyana ce dai shiru ba baya ni A ɓangaren bgs da Eshat kuma Duk wani training da bgs ke ba ta, ta fanni motsa jiki yanzu ta iya ita da kan ta ma tana yi ba sai ya taya ta ba yanzu har rige rige take da shi idan suna gudu ko press up ta samu karfi dai dai yadda yake so a yau suka shirya za ta fara koyan har bi da bindiga da ko yan faɗan hannu ta yi kyau abun ta sai kara freash take sai dai ta ɗan rage ƙiba saboda motsa jiki da take. Misalin karfe 4 na yamma suna zaune a wajen motsa jiki shi da ita dukkan su suna sanye cikin guntun wando na sojoji iri ɗaya da t-shirt na sojoji yar karama mara nauyi ba karamin kyau kayan sojojin suka mata ba dukkan su ba su ɗaure gashin kan su ba sun bar shi a watse har baya, ya kara kyau sosai shi ma hankalin sa a kwance yana zaune saman sofa yana kokarin haɗa mata bindigar wasa ta fara da shi,ita kuma tana tsaye tana faman sanya hand gloves da ya bata. wayar sa dake saman table dake kusa da ita ya fara ringing, cikin sauri ta sanya hannu ta ɗauko ta miƙa masa kallon mai kiran yayi kafin ya ansa wayar cikin sauri yayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunnen sa yana faɗin "Barka da yamma Ammi" daga ɗayan ɓangaren Ammi tace "ɗazun da muka yi waya na so sanar da kai sai na man ta" "menene Ammi" yayi maganar tare da ciro wayar daga kunnen sa ya sanya ta a hand-free ya a jiye a gefen sa ya ci gaba da haɗa bindigar da ya ke "Daman akan wanna mata da ta kashe mahaifin su Hiyana ne daman nace a barta ka mata hukunci sai Yusuf yace ba zai yiwu a mata hukunci ba har sai ta haife cikin dake jikin ta shi yasa nace a ajiye ta sai ta haihu in sanar da kai ka mata hukuncin da ya dace to ta haihu da hai huwar nata ma sati biyu ke nan ya ka mata kazo ka mata hukuncin da ya dace dan ta cutar da su Hiyana sosai ta haukata musu mahaifiyar su ta kashe musu mahaifi ta kuntatawa rayuwar su sosai ga laifin zina da shirka dukka" yana kokarin yin magana ya jiyo sautin kukan Hiyana daga bayan sa a sukwane ya juyo yana kallon ta ta kifa kai da guiwa tana kuka ajiye bindigar hannun sa yayi ya ɗauki wayar ya cireta a hand-free ya mai da kunnen sa ya fara magana "Ammi zan sa a mata hukuncin da ya dace zamu yi waya an jima da daddare" "to Allah ya kai mu daren amma gaskiya ina son ka hukunta ta da kan ka" "Amin Ammi ke dai zamuyi waya an jima" "to" kawai Ammi tace sannan ya katse kiran tare da a jiye wayar ya nufi wajen da Hiyana ke zaune ya zaune kusa da ita tare da sanya hannu ya ɗago ta cak ya ɗaura ta saman cin yar sa yana faɗin "Me ya faru my Eshat?" Cikin kuka tace "Yaya Prince daman Inna ce ta kashe bappa na innalillahi wa inna ilaihir rajiun wallahi ba zan taɓa yafe mata ba ta cutar da mu a rayuwar mu, yaya Prince dan girman Allah ka mata hukunci mai tsananin gaske gaji?" rungume ta yayi sosai a jikin sa yana ɗan bubbuga bayan ta a lamar rarrashi kasa yayi da murya da sigar rarrashi ya fara magana "Da ban yi niyar hukunta ta da kai na ba amma saboda ke zan yi hakan ki dage ki gama koyan har bi da bindiga next month sai muje Nigeria na mata hukuncin da kai na kin ji? Amma duk da haka zan sa a tsare ta prison a rinƙa bata horo mai tsanani kafin na zo" kara shigewa jikin sa tayi tana kuka ƙasa ƙasa hannu ya sa ya ɗago habar ta yana kallon kyakkyawar face nata "My Eshat ya isa haka kukan nan kin ji ko zan hukunta ta dai dai da abun da ta mana, please kiyi shiru wanna kuka da kike tamkar kina caka min mashi ne a zuciya please ki yi shiru" ya kai karshen maganar tare da sanya kyakkyawar hannun sa yana goge mata hawaye shiru ta yi ta dai na kukan cikin raunaniyar murya tace "Yaya Prince ka san me?" Girgiza mata kai ya yi a lamar a'a ba tare da ya yi magana ba "Yaya Prince ni ma ina son in samu ciki kaga su Diyana fa dukkan su sun samu ciki har ma nasu cikin ya girma" dogon numfashi ya ja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya Hiyana ta taɓo masa in da ya ke masa ciwo "My Eshat ni kai na bani da wata buri da ya wuce in gan ki da ciki kin haifa mana yara dozen abun na damu na amma koma me na san Allah ne bai kawo ba" shiru ta ɗan yi kafin tace "Ya Allah ya bamu masu Albarka" manna mata kiss yayi a gefe kumatu yana faɗin "Good haka ake san bawa ya ka sance mai tawakkali kar ki rin ƙa addu'ar Allah ya baki Aihuwa ki rinƙa addu'ar Allah ya baki zuri'a ɗayyiban kin ji In Sha Allah muma mun kusa samun na mu ƴa'ƴan" tana kokarin yin magana Aryan da Yusuf suka iso wajen bakin su ɗauke da sallama cikin sauri ta mike daga jikin sa tana ɓoye fuska dan karsu Aryan su ga tayi kuka cikin girmamawa tace "Ina wuni yaya Aryan" da fara'a ya amsa da lafiya lou sister" "Yaya Yusuf ina wuni" da fara'a shi ma ya amsa da "Lafiya lou" juyawa tayi ta na kokarin barin wajen Aryan ya yi saurin cewa "A'a sister zo ki yi zaman ki sallama kawai zamu yi da shi" koma wa ta yi ta zauna ku sa da bgs ta ɗan sunkuyar da kai ƙasa. Hannu Aryan ya miƙa wa bgs yana faɗin "to zan tafi amma ban sanar da jidda akan zan ta fi ba dan inna faɗa mata ba zamu kwashe lafiya ba, na baku amanar ta ban san me zai kasan ce ba kila na dawo da rai ko akasin haka to idan ban dawo da rai ba idan ta haifi ɗa Namiji kasa masa sunan ka idan kuma mace ce ka tambayi jidda ta sa mata suna" kunyar kiran sunan Aunty Amarya yake saboda bai san ta da abun da ya wuce miƙa masa hannu bgs ya yi suka gaisa yana faɗin "Idan mace ce sunan Aunty Amarya In Sha Allah lafiya lou zaka dawo da kan ka zaka raɗawa ƴa'ƴan ka suna" ya kai karshen maganar tare da mikewa suka rungumi juna ya na yi wa Yusuf a lama da hannu akan ya zo cikin sauri Yusuf ya kari so suka rungumi juna su ukun kukan Hiyana ya dawo da su hayyacin su cikin sauri suka raba jikinsu, su ka juyo suna kallon ta "Eshat lafiya meke faruwa" bgs ya tambaya ya na koma wa kusa da ita ya zauna cikin kuka tace "Yaya Aryan ina zaka je? Me ya sa ka ke magana idan baka da wo ba asawa yaron Diyana sunan yaya Prince?" Kallon bgs Aryan ya yi a ya yin da shi ma bgs ɗin shi yake kallo "sister nasan kina da fahimtar zaki fahimce ni zanje kama wanna mutumin da ya taɓa kama ku ke da Khalid ne mun samu address na su suna da yawa sosai yana da yara a kasa she da ban da ban, mun samu labarin zasu yi taron karshen shekara da suke ko wani karshen shekara a Dubai wanna ita ce ka ɗai daman da muke da shi na kama su gaba ɗayan su dan ko wani shekara a kasa da ban da ban suke taron kin ga idan bamu yi zafin naman kama su wanna shekarar ba ba lallai wata shakara mu san kasan da zasu yi taron ba zan jagoranci tawaga biyu ne muje bgs yana wani aikin shi ya sa ba zai ja goran ce mu ba ki kula min da jidda In Allah ya yarda ba zamu wuce kwana biyu ba" ya kai karshen maganar tare da juyawa cikin sauri ya bar wajen shi kan shi bgs dannewa yake har cikin ran sa yake jin zafin tafiyar Aryan ji yake kamar zasu rabu ke nan. A yau dai bgs bai samu daman fara koya mata harbi da bindigar ba saboda tafiyar Aryan duk ya kashe masa jiki ya rasa meke masa daɗi da kyar ya iya ɗaukan ta saboda kasala suka wuce cikin gida Yusuf ya wuce ɗakin binchiken su dan ya fara aikin sa ita kan ta Hiyana jikin ta ya mutu mu samma idan ta tuna Diyana ta tuna maganar Aryan in da yake cewa idan ban dawo ba ka sawa ɗana sunan ka da kuma in da yake cewa zamu je kama yan ta'adda sau da dama tana ɓoyewa tayi wa Diyana da Aryan kuka Diyana kuwa tana ɗaki tana sharan barci saboda alluran da Aryan ya mata ba dan haka ba ba za ta taɓa barin sa ya tafi ba shi yasa ya mata alluran barci Yusuf Khalid Fahad duk basa cikin jin daɗi yau dukkan su tunanin Aryan suke gaba ɗaya samarin Abba har da su Abba da Hiyana yau basu yi barci ba Sallah suka kwana yi suna yiwa Aryan addu'a mu samman Ammi da Aunty farida dan Yusuf ya kira kowa a gida ya faɗa musu ba karamin aiki Aryan ya tafi ba yana bukatar addu'a ya zama dole a faɗa wa kowa a gida dan su taya shi da addu'a bgs da kan sa ya kai Hiyana ɗakin su Diyana akan ta taya ta kwana dan yana zargin alluran zai iya sakin ta cikin dare kar ta tashi ta fara kuka dan ya san halin ta Diyana na barci Hiyana na Sallah tana kuka tana ta yi wa Aryan addu'ar samun na sara da dawowa lafiya haka sauran ma kamar yadda suka ga rana haka suka ga dare tun farkon dare har karshen ta suna kan dadduma Abba da Ammi sun shiga damuwa sosai Aunty maryam itama tana Sallah tana kuka ta rokon Allah ya dawo mata da ɗan uwan ta lafiya daga shi sai Omar suka rage mata. Hasashen bgs ya tabbata domin kuwa karfe ukun dare Diyana ta farka da zazzaɓi mai zafi da kyar ta iya waro idonta ta mike zaune saman gadon tana kallon ɗakin kamar bakuwa can ta hango Hiyana a kan dadduma kara waro ido tayi tana kallon Hiyana tana mamakin me ya kawo Hiyana ɗakin su da daddaren, a hankali ta zuro kafafun ta kasan gadon ta mike ta nufi in da Hiyana take dai dai wajen glass table dake tsakiyar ɗakin jiri mai karfi ya kwashe ta ta faɗi saman table ɗin ta buge cikin ta ji kake tass table ɗin ya tarwatse azababben ihu ta saki tare da dafe cikin ta tana juyi awajen a sukwane Hiyana ta juyo tare da mikewa da gudu ta kariso wajen ta a razane ta koma baya ganin jinin dake bin kafar Diyana kara itama Hiyanar ta saki a guje ta fita ɗakin ta koma bedroom nasu babu ko sallama ta faɗa cikin ɗakin bgs na zaune saman dadduma yana rike da al Qur'ani mai girma jin motsin mutun ya sa ya ɗago kai waro ido waje ya yi yana kallon ta murya na rawa tace "Yaya Prince Diyana ta ji ciwo jini na zuba sosai" tun bata kai karshen maganar ba ya ajiye al Qur'ani dake hannun sa ya mike ya nufi waje yana fita ta bi bayan sa da gudu. Diyana na in da Hiyana ta bar ta tana kuka ta dafe ciki tana juyi a wajen duk ta ɓata wajen da jini kallo ɗaya bgs ya mata ya dafe kai yana karanto sunan Allah a ran sa cikin sauri ya ɗauke ta cak ya fito da ita ya wuce ɗakin su na duba marasa lafiya sai kuka take ta kan kame sa saboda azaban ciwon da cikin ta ke mata da gudu Hiyana tabi bayan su ita ma sai kuka take. A ɓangaren Aryan kuwa lokacin yana can Dubai yana shirin yaki yana kokarin jera bullet a kugun sa bayan ya gama ya ɗauki kana nan bindiga huɗu ya sanya biyu a cikin sa ta gefe da gefa, biyun kuma ya sanya a gefen takalmin sa ta ciki haka ɗai yake jin gaban sa na faɗuwa zuciyar sa na tsinke wa sunan Allah yake ta ambata a ransa a zuciyar sa yana tunanin ko dan saboda yaki da zai je ne ya sa zuciyar sa ke tsinke wa kwata kwata bai taɓa kawo wa ransa matsala daga gida ba yayi shirin sa tsab ya fito wajen rundunar jibga jibgan sojojin su da zasu tafi tare da su bugun gaban nasa sai kara tsananta yake dannewa yayi ya umarci horarrun sojojin sa akan su raba kan su gida biyu wayan da za su fara shi ga wajen da kuma wayan da zasu yi shiga ta biyu sanna ya rufe da cewa kowa da ya kunna tracker jikin sa saboda tsaro dan mutumin da zasu je kamawa yana da mutane sosai sanna suna da manya manyan maka mai a hannun su. Bayan sun gama shiri Aryan ya jagoranci rundunar farko suka yi gaba, sau ran suka biyo su a baya ɗan ne sa ne sa da su cikin sahara suka kutsa hancin motocin su tun daga baki bakin shiga saharan suka kashe motocin su suka fito suka fara tafiya da kafa Aryan ya ɗana kuna mar bindigar sa yayi gaba suka rufa masa baya tafiya suke suna lallaɓawa kamar wasu ɓarayi awani wajen ma sai su tsugunna sun yi tafiya a tsugunne To masu karatu sai mun haɗu Monday idan mai dukka ya kai much kauna🥰💔🔐 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 57 KANO NIGERIA Misalin karfe 9 na safe gaba ɗaya family Abba da suka rage a gida Abba ya haɗa su a palo suna tattaunawa ciki har da su yaya bello da innar sa ka san cewar da aka kama su inna habiba sai ya ɗauko innar sa ya tawo da ita kusa da shi, cikin Hasana matar sa ya girma sosai Haihuwa yau ko gobe sai fama take ga cikin nata ya yi girma sosai ya yi kasa. Cikin nitsuwa Abba ya fara magana "Ba sai na faɗa muku ba kun san halin da Aryan ya ke ciki ina fatan kuna taya shi da addu'a? Sai magana ta gaba rana ita yau zan ajiye mulki in bawa Uncle na ku Aliyu magana ta uku akan maganar auren Ahmed da Hajara ina son Bello ka sanar musu zamu zo neman Auren ta bayan naɗin sarautan Aliyu sanna ka faɗa musu da munzo za'a ɗaura Auren a ranar dan ban son ɓata lokaci zamu zo da duk wani abu da za'a buƙata sai magana ta karshe a kan maganar Omar da Haidar Omar na sanya Yusuf ya sanya sojojin sa su tattaro min duk wani bayani akan ita Zainab dan ina son a haɗa Auren su rana ɗaya da na Ahmad sai shi kuma Haidar ya sanar da ni yana son yar wajen ki Fateema wayan nan yara da ku ka zo da su ya ma sunan ta Haidar?" Cikin sauri Haidar yace "Fariza" murmushi Hajj Fateema tayi dan tasan Fariza yarinyar bata da matsala cikin tsokana tace "eyee Haidar ba kunya ko? Har da saurin faɗe to shike nan daman ina da sako Saudiya dan ina son a ɗauko min Hindu mai aiki na ina jin daɗin zama da ita tana da kirki sosai dama kuma kai zan aika dan akoi abubuwa da zaka ɗauki min sai aje da goron tambaya dama a ka idar family su kakan su ke bada Aure muna da kyakkyawan fahimtar tsakanin mu mutumin yana kauna ta sosai da sosai na san zai bawa Haidar Auren Fariza In Sha Allah" "Allah yasa" Abba ya amsa da shi sai murmushi Haidar yake daga shi har Omar yau dukkan su bakin su yaki rufuwa sai murna suke cigaba da magana Abba ya yi "Fateema sai magana a kan ki ina son sanin ina yan uwan ki suke ke yar ina ce?" Lokacin guda face ɗin Hajj Fateema ya sauya cikin raunin murya tace "Haidar Omar Su Aisha ku bamu waje" ba musu suka mike cikin sauri suka fice har da su yaya Bello dukkan su suka fice palon ya rage daga Abba Ammi Ummi Innar yaya Bello wadda Hajj Fateema ta hana ta tafiya sai ita Hajj Fateema kallon Abba tayi cike da damuwa ta fara magana "Ni dai yar sarkin sudan ce na taso cikin gata da jin daɗi kasan cewar lokacin ni kaɗai ce mace kafin daga baya a haifi kanwata yan biyu ina da yan uwa maza biyu yan biyu Abdurahman da Abdussalam sai ni sai yan uwana yan biyu da Khalil da khalisat mu biyar iya yen mu suka haifa to ni mutun ce mai san shiga cikin daji in yi wasa ko in yi ta kewaye cikin gonaki. Akoi wata rana alokacin ba zan wuce 14 years ba na shiga cikin daji sai kuma nayi Sa'a ranar dogarawan Abban mu basu biyo ni ba kasan cewar na musu wayo dan ban son suna bina na fison na shiga daji ni kaɗai. Ina cikin tafiya ta ina ratsa cikin bishiyoyi da masara da shuke shuke ina yar waƙata tun daga nesa na hango wani dogon bafulatani mai kiwo yana tsaye jikin wata bishiya yana rike da sandar kiwon sa ga shanayen sa daga ɗan nesa da shi suna kiwo naji tsoron ganin sa sosai saboda kyan sa yana da kyau sosai kamar wani aljani gashi ɗan siriri da shi jikin sa mai kyau yana da dogon hanci mai tsini har baka da manya manyan idon masu kyau da ɗaukan hankali. Cikin dabara na kariso wajen sa domin na tabbatar Mutun ne ko ba mutun ba bayan wata bishiyar dalbijiya na ɓuye ina ta kallon sa ya tsaya shiru yana ta kallon shanun sa dake kiwo a ɗan nesa da shi ina da gata a gidan mu sosai ko waje ba'a barina na fita sai dai na saci hanya ba'a sani ba su yaya Abdussalam suna samin ido sosai da zarar na fita aka farga to za'a biyo baya na ina laɓe a bayan bishiyar dalbijiya na hango su yaya Abdussalam daga nesa suna nemana ganin su ya sa na kwasa da gudu na bar wajen ba dan na so ba ban gaji da kallon wanna mutumi mai kiwo ba na gudu na kutsa ta cikin masara na lallaɓa na koma gida ranar kwana nayi ina tunanin wanna mutumin. Washegari tun da sassafe na sake satar hanya na ɗauki abinci na cikin kula na gudu na tafi in da na ganshi jiya nayi Sa'a ina isa wajen shima ya iso ina ganin sa ban san lokacin da na saki wani cool murmushi cikin sauri na kari sa wajen sa cikin nitsuwa na masa sallama a zafafe ya ɗaga sandar kiwon sa zai buga min dan atunanin sa na miji ne da yake ta bayan sa na zo ihu na saki tare da sakin kulan abincin da na rike na runtse ido ina jiran saukan sanda a kai na. Ihun da nayi yasa ya dagata bai buga min sandar tasa ba zuba min ido yayi yana kallon na daga sama har kasa a lokacin sanye nake da dogowar riga mai kyan gaske ta kanti na sanya ɗan kwali karami a kai na a hankali na buɗe ido na na sauke su kan kyakkyawar fuskar sa sai na ga ashe jiya ma ban ga komai ba game da kayan sa kasan cewar nayi nisa da shi yau da na matso kusa da shi sai naga ashe kyan sa ya zarce tunani na murya na rawa nace masa "ina kwana?" Kallo na ya yi da kyau dan baya jin Hausa a hankali ya sauke sandar ki won tasa kasa yana faɗin "A yami Sa'a, a debbo on" (kin yi Sa'a ke mace ce) ba karamin ruɗewa nayi da jin zakin muryan sa ba muryan sa sak na Hiyana shi ta ɗauko a komai shi yasa idan na ganta sai na ji wani abu a rai na suna da murya mai sanyi mai daɗi. ina jin fulatanci sosai dan haka sai na gane abun da ya faɗa cike da murna na mayar masa da magana da fulatanci nace masa "Ina kwana" shiru ya yi bai amsa ba kasan cewar bappan su Hiyana mutun ne ba mai yawan magana ba yadda kuka ga Hiyana haka yake bai da yawan magana kuma bai san hayani, wuce wa ya yi ya barni tsaye awajen cikin sauri na ɗauki kulan abincin na bi bayan sa ina faɗin "Hamma dan Allah ka tsaya ka ansa abincin" nayi masa magana cikin harshen fullanci bai kula ni ba ya kaɗa shanun sa suka bar wajen haka na koma gida da abincin kwana uku na ɗauka ina kawo masa abinci a sace amma bai taɓa kula ni ba tun ranar farko da ya min magana ban sake jin muryan sa ba na rasa ya zan yi da shi ina son jin muryan sa sosai dan tun maganar da ya min ta farko ta tsaya min a rai na ina tuna daddaɗar voice na sa. a rana ta huɗu ne dana je yaki kula ni sai na ajiye masa abincin kusa da shi yana zaune kasan wata itaciyar mangoro ina ajiye masa abincin na nufi shanun sa dake kiwo ɗan nesa da mu na kutsa ta cikin su yana zaune yana kallo na ina zuwa na samu wata shanu da ake cewa bakolo mafaɗaci ne shanun sosai hannu nasa da karfi na murɗa bindin shanun, nan take ya yi kuka ya juya ya yo kai na a guje na juya na bar wajen, da gudun gaske shanun ya bini na shiga tashin hankali da dana sanin me ya kai ni gashi shanu zai kashe ni a banza ido na ya rufe gudu nake sosai kamar zan tashi sama ban san ya akayi ba kawai na ganni a saman kirjin sa ya ɗaga sandar sa ya bugi shanun da karfin gaske yana daka musu tsawa da gudu dukka shanun suka yo kan mu tsabar tsoro ban san ya akayi ba mumfashi na ya ɗauke na sume a jikin sa ban san ya ya kare da shanun ba kawai na farka na ganni a cikin wata yar bukka kwance saman gadon ciyawa. Da kyar na iya buɗe ido na tare da tashi zaune a hankali na mike na fito waje yana zaune kasan itacen ɓaure dake wajen ya sunkuyar da kan sa kasa kamar mai tunani gaban sa nazo na tsgunna ina faɗin "Kayi hakuri Hamma wall...ban kai karshen maganar ba ya wanke min fuska da mari cikin tsawa yace "Da yanzu kin mutu fa waya ce miki anan wasa da shanu haka" dafe kumatu na nayi na fara hawaye dan tun da nake ba wanda ya taɓa marina a rayuwata naji zafin marin sosai ganin ina kuka yasa ya sassauta murya cikin nitsuwa ya fara magana cikin harshen fullanci "Kiyi hakuri marin ki da nayi amma ki sani yau Allah ne ya cece ki ba'a yiwa shanu irin wanna gangancin shanu na da zuciya sosai kuma ki rasa wanne zaki takala sai bakolo shanun da ya fi kowa ni shanu faɗa shanun da ba shi da sabo ko ya kuke yanzu zai iya kashe mutun karki sake irin wanna gan gancin" ya kai karshen maganar tare da ɗago hannun sa ya fara goge min hawaye a hankali na ɗago ido na ina kallon hannun nasa nan naga hannun nasa sai zubar da jini yake alamar shanun ya ji masa ciwo waro ido waje nayi ina ganin yadda yaji ciwon sosai cikin sauri na cire abun da na ɗaure kai na na kama hannun nasa inason ɗaure masa fisge hannun sa yayi a kule yace cikin harshen fullanci "bana bukata!" ina kokarin yin magana ya daga min tsawa nan take naji zafafan hawaye sun fara bin kuncina ni da nake yar gata a gida ba wan da ya isa ya taɓa ni amma yau ga mutumin daji na sani kuka hawaye wani na bin wani a kuma tuna ganin hakan yasa ya sanya hannun sa kan face na yana goge min hawaye yana kokarin yin magana sai ga dogarawan Abban tare dasu yaya Abdussalam sun zo nema na kukan kura yaya Abdurahman yayi ya shake Bappa su Hiyana yana faɗin "me ka mata take kuka" basu bashi daman yin magana ba suka hau dukan sa yaya Abdurahman yaya Abdussalam dukkan suna da zuciya sosai duka sosai suka masa har ya faɗi kasa kamar ya suma nima sun ki bani daman yi musu bayani ina kokarin yi masu baya ni yaya Abdussalam sarkin zuciya ya wanka min wani gigitatchiyar mari abun da ba'a taɓa yi min ba ko da wasa cikin tsawa yace "Kin cuce mu wallahi!!" ni ban gane me suke nufi ba a lokacin saboda karancin shekaru a fusace yaya Abdurahman ya ɗaga hannu zai kara min mari kan na yaya Abdussalam na truntse ido ina jiran saukar mari sai naji shiru a hankali na waro ido na dake zubar da kwalla sai ganin nayi Bappan su Hiyana ne ya rike hannun yaya Abdurahman ɗin waro ido yaya Abdurahman ya yi ya kasa magana dan duk a tunanin su bappan su Hiyana ya suma. Cikin fushi Bappan su Hiyana ya fara magana cikin harshen fullanci "Duk wanda ya sake dukan ta wallahi sai na rama mata na bari kun dake ni a matsayin ku na yan uwan ta ban tan ka muku ba kasan cewar ni na neme ku da magana amma ita kuwa baku isa ku buge ta a gaba na ba idan kuma kun musa ku taɓa ta ku ga ikon Allah dukkan ku nan ba wanda ya wuce na masa bugu ɗaya ya suma" kallon juna suka yi a fusace yaya Abdussalam sarkin zuciya ya dungule hannu ya kai wa bappan su Hiyana duka a ciki da kyar bappa su Hiyana ya shanye yana faɗin "Sai dai ku dake ni dai amma ba ita ba" su da kan su sun san Bappan su Hiyana zai iya dukan su idan suka ce karfi za'a gwada dan haka cikin fushi yaya Abdurahman ya kwace hannun sa daga na bappan su Hiyana yana faɗin "ku ɗaure sa ku wuce min da shi kurkukun masauta ita kuma ku wuce da ita palon Hajiya ina zuwa" yana kai karshen maganar ya wuce ya bar mu, yaya Abdussalam ya tasa ni a gaba muka wuce gida shi kuma Bappan su Hiyana suka ɗaure sa kamar yadda ake ɗaure goro ga hannun sa da shanu ta ji masa ciwo na zubar da jini haka suka wuce da shi na sha kuka ina tausaya masa dan na san halin su yaya Abdussalam basu da imani duk wanda suka ce akai shi kurkuku tofa sai dai a masa addu'ar Allah ya kuɓutar da shi daga hannun su. Ko da mukaje palon Hajiya sun haɗu suna ta faɗa ni ko magana ɗaya da suke faɗa ban ji ba tunani kawai nake taya zan fitar da bappan su Hiyana daga wanna kurkukun masautan nan dan nasan cikin kurkukun nan yafi wuta zafi da horon azaba. Har su Hajiya suka gama taro ban ji komai da suka faɗa ba hankalina baya kan su. Kwana uku Bappan su Hiyana ya yi a kurkukun masaurata ba abinci ruwa ma sau ɗaya a rana ake ba shi nayi ƙoƙarin na fitar da shi amma ban samu dama ba kullun ina satar hanya in je in bawa shanun sa abinci in kwance su su je yawo haka da yamma ina zuwa in ɗaure su. A rana na huɗu ne karfe biyu na dare na tashi na nufi wajen da aka tsare sa Allah ya bani iko mai gadi ya yi barci a hankali na saci key daga aljihun sa na buɗe Bappan su Hiyana ya jigata sosai ya kasa tafiya baya iya gane komai ya fita hayyacin sa saboda wahala da ya sha kasan cewar bai da kiɓa bai da nauyi sosai yasa na goya shi a bayana muka fita ta kofar baya na masautan kai tsaye wajen shanun sa muka nufa na ɗauki wani yar roba a dakin sa na ɗebo masa ruwa a ɗan ƙaramin rafin dake wajen na ba shi ya sha sosai har lokacin baya gane komai amma ya ɗan samu karfi daya sha ruwan haka na goya shi na kwance shanun sa kusan shanu 550 lokacin haka na kaɗa su gashi a bayana da kyar nake jan kafata. munyi tafiya mai nisa kafin gari ya fara haske, hasken da gari ya fara yi ne yasa ya fara dawowa hayyacin sa lokacin kuma munyi nisa da cikin sudan. Bayan ya dawo hayyacin sa ya nuna rashin jin daɗin sa akan abun da nayi da kyar ya iya ce min "Ban san sunan ki ba amma koma me bai ka mata na gudu ba kama ta ya yi gaskiya ta ta fitar da ni, ni bana guduwa idan nasan bai yi laifi ba koma nayi laifi bana guduwa bare ban yi ba" ya yi kokarin mu koma dan ya mai da ni amma na nuna masa idan muka koma kashe ni zasu yi jin zasu kashe ni yasa ya yi shiru ni kuma na faɗa masa hakane saboda dalilai biyu na farko ina son kasan cewa da shi ko ma ai na ne na biyu kuma nasan ko zan mutu a gida ba za'a aura mi shi ni ba shi yasa naki yarda ya mai da ni. yaso tafiya ya bar ni awajen ya kama hanya ya kaɗa shanun sa ya fara tafiya da karfi na sa masa kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro hakan yasa ya tsaya ya juyo yana kallona ganin da gaske nake kukan ya sa ya min nuni da hannun sa akan nazo mutafi da gudu na karisa wajen ina murna haka muka cigaba da tafiya bana taɓa manta lokacin da muka zo wajen wani babban rafi mai cike da ruwa ya ɗaga ni ya ɗaura ni saman shanu ɗaya tsoro ya kamani gani nake kamar zan faɗin na sa masa kuka ina faɗin "Ni ba zan iya ba zan faɗi" lokacin har murmushi sai da na sa shi har gobe ina kallon wanna murmushi na sa a fiskana mussam idan Hiyana na murmushi sai in ga kamar shi. Ganin na tsorata sosai ina kokarin fara yi masa kuka ne yasa ya hau bayan shanun ya rike ni ta baya naji daɗi sosai na saki jiki na ina kaɗa kafata a cikin ruwa haka shanun nan suka kutsa cikin ruwan babban rafi ne sosai. Muna cikin tafiya daddaɗar voice na shi irin na Hiyana ko in ce irin na Ammi ya daki dodon kunnen na yana faɗin "Menene sunan ki" ya yi maganar cikin harshen fullanci cikin sauri nace masa "Amina" shiru ya yi bai sake magana ba har muka wuce ruwan cikin dabara ya tsai da shanun ya sauka a hankali ya sauke ni ya wuce bai ko kalle ni ba. mun yi tafiyar kwana biyu da shi amma bai taɓa ɗaga ido ya min kallo mai kyau ba ni har mamaki ma yake bani kamar baya kallon mutane kuma yana da manya manyan idon masu kyau kaman nin sa ɗaya sak da Ammi da Hiyana da Safras da Zahra duk kaman nin su ɗaya wanna kwana biyu da muka yi da shi tun kafin in ce ina jin yinwa yake shiga daji ya damo min abinci ya kawo min wani lokacin su apple yake kawo min wani lokacin kuma ayaba ko gwaiva ko mangoro wani lokaci ya kama kifi ya gasa min abun mamakin shi ne idan ya kawo min in nace muci tare baya ci ban taɓa kallon in da yaci wani abu ba alokacin har tsoron sa ya fara kamani na fara tunanin ko dai ba mutun ba ne? Da ga lokacin na ɗan fara ja baya da shi daya lura da na fara tsoron sa sai ya fara sake min fuska idan na yi magana ya fara amsa min sama sama saɓanin da dako kallo ban ishe shi ba haka muka yi ta tafiya idan dare ya yi baya barci yana haɗa min ganye na kwanta a kai shi kuma ya zauna shiru ku sa da ni yana gadi na a hanka mukayi sati da shi a hanya dai dai da lokacin guda ban taɓa neman wani abu na rasa ba a satin da muka yi da shi. Cikin dare muka shiga garin su na yi barci ya goya ni a bayan sa ka san cewar dama wani lokaci idan bai son mu tsaya da tafiya in nayi barci yana goya ni a bayan sa mu cigaba da tafiya ban san lokacin da muka shiga garin su ba ina cikin barci na ji daddaɗar voice na sa ya daki dodon kunnen yana faɗin "Boɗɗo ummu" (Kyakkyawa ki ta shi) da kyar na iya buɗe ido na saboda gajiya gashi nayi datti sati na ɗaya ban yi wanka ba abun mamaki ina buɗe ido na yi arba da kyakkyawar fuskar sa ya yi wanka yana sanye cikin farar jallabiya kyan sa ta kara bayyana hasken fatar sa ta kara fita hannun sa rike da fitilla mai haske ta haske ɗakin hakan ya bani damar kallon sa da kyau miƙewa na yi zaune ina kallon sa na kasa kawar da ido na ganin haka yasa ya sanya hannun sa ya ɗan tsorata ni cikin wasa kamar zai tsokale min ido cikin sauri na runtse ido na cool murmushi ya saki yana faɗin "Matsoraciya ta shi ki yi wanka kici abinci yau zaki yi barci mai daɗi, inna ta zata kawo miki abinci da duk abun da zaki buƙata idan ma akoi abun da bata kawo miki ba kuma kina buƙata ki tambaye ta zata baki ni zan tafi ɗaki na sai da safe" mamaki ya hana ni yi masa magana dama yana magana haka nasha ruwan mamaki jin yadda yau ya yi magana mai tsawo haka daman haka muryan sa ke da daɗi sosai shi yasa bai san yawan magana ashe, dan a baya kafin muzo gidan su ciki ciki yake magana ba zaki taɓa cewa ga kalar muryan sa ba. Ganin na yi shiru na kasa magana ne yasa ya mike tare da a jiye min fitillar hannun sa yana kokarin juyawa ya fice nayi saurin riko rigar sa ina faɗin "Hamma ina jin tsoro wallahi" dawowa ya yi ya tsugunna yasa kyawawan fararen hannun sa mai ɗauke dogayen yatsu ya riko hannaye na cikin sanyin murya ya fara magana "Buɗɗo kar ki ji tsoro komai nan gidan mu ne inna ta tana zuwa tana kitchen ne zata zo ta kawo miki abinci kin ji? yanzu kije ki yi wanka ki ɗauki fitillar ki fita waje zaki ga bayi kusa da ɗakin nan na kai miki ruwan wanka yana ciki kinji ko?" Shiru na ɗan yi kafin nace "To kai kuma ina zaka je?" Yana kokarin yin magana Kyakkyawa mata ta shigo fara tas kaman ta ɗaya da shi cikin sauri ya sake hannu na ya mike ya nufi hanyar fita "Ahmadu ina zaka je? Kazo kuci abin cin mana" cewar Innan sa tayi maganar cikin harshen fullanci ƙasa na yi da kai na dan naji kunya yadda Innar su ta same mu da shi a rai na ina mai mai ta sunan da Innar sa takira shi da shi Ahmadu daman sunan sa kenan suna mai daɗi. Cike da jin kunya shi ma yace "Na koshi Inna" tsabar tausayin sa ban san lokacin da nace "A'a Inna wallahi bai koshi ba tun da muka fara tafiya ban ga yaci wani abu ba na san yana jin yinwa kawai ya ki ci ne saboda yana ganin kamar abincin da yake kawo min bazata isa muci da shi ba" na kai karshen maganar tare da kara sunkuyar da kai na kasa dan tun da na fara magana ya zuba min manya manyan idon sa yana kallo na kallon sa Inna mutuniyar kirki ta yi kafin tace "To ka dai ji dawo ka zauna kuci abinci" ba musu ya juyo ya dawo ya zauna ɗan ne sa da ni Inna mutuniyar kirki da kan ta ta zuba mana ɗumamen tuwon jan masara da miyar zogale yaji man shanu sai kamshi yake zubawa kowa da kwanon sa ta zuba mana ta miƙa min kafin ta miƙa masa na sa sanna ta mike ta fita ta bamu waje. Inna na fita na kalle sa nace "Hamma me kace wa Inna a kai na?" Ba tare da ya kalle ni ba yace "Nace mata tsintar ki na yi ban san kowa naki ba kema kin ce baki san kowa ba na tambaye ki kin kasa gane komai na faɗa mata a Cameroon na tsince ki idan har na faɗa mata daga in da ki ke zata ce sai na mai da ki ni kuma gaskiya ba... Bai karisa maganar ba ya yi shiru tare da ɗaukan pai pai ya tare hasken fitillar ta dai na haska masa fuska yana son fara cin abinci amma ba zai iya ci ina kallon sa ba, shi ya sa ya tare fuskar sa "Hamma ni ba zan iya cin abincin nan ban yi wan ka ba" shiru ya ɗan yi kafin ya miƙe ya ɗauki pai pai ya rufe abincin sa ya ɗauki fitillar ya nufi waje yana faɗin "muke na nuna miki bayi" cikin sauri na mike dan na san halin sa baya son jira wallahi baban su Hiyana ta wani gefen halin sa sak irin na Safras dan bai son yawan magana ga shi da zafin zuciya bai son ɓata lokacin akan abu baya kallon mutane ba ruwan sa da kowa harkan gaban sa kawai yake ɗan zaman da nayi da shi na karan ce sa sosai shi yasa da Ammi tace Safras ɗan tane sai na dai na kallon laifin sa dan na san in da ya gado halin ban ban cin su shi Safras abun ya karun masa ne saboda horon sojojin da ya samu yana kashe criminal da sauran su shine ya kara masa zafin zuciya amma ban da haka ba in da ya baro baban su Hiyana. Gaba ya yi na bi bayan sa a bakin bayin (toilet) ya tsaya ba tare da ya yi magana ba idan da sabo na saba da halin sa na rashin magana a ɗan zaman da muka yi da shi cikin tsoro na sa hannu na ansa fitillar hannun sa na shige bayin ina faɗin "Dan Allah Hamma ka jira ni a nan kar ka tafi" shiru ya yi bai yi magana ba ya ɗan matsa gefe kaɗan ya tsaya ya juya ya bawa bayin (toilet) baya yana jira na cikin sauri na yi wanka tare da mai da kayan da na cire na fito yana tsaye fitillar da suke makalawa a tsakar gida tana haska shi cikin sanyin murya nace "Hamma na gama" wucewa ya yi ya nufi wani ɗakin bukka ba tare da ya yi magana ba ko ya juyo ya kalle ni. ina tsaye awajen cikin tsoro jim kaɗan ya fito hannun sa riƙe da kaya dai dai kofar ɗakin da aka bani ya tsaya kasa kasa yace "muje" da sauri na kariso wajen sa yana shiga ɗakin na bi bayan sa saman yar gadon da aka bani ya ajiye min kaya ya juya ya nufi waje yana faɗin "Idan kin sa kayan ki kirani ina waje" yana kai karshen maganar ya fice ɗaukan kayan na yi ina kallon su kayan fulani ne kala biyu sai wani dogon riga na atamfa na yi mamakin ai na ya samu kayan nan kusan dai dai da jiki na duk da ranar na zo gidan ban ga alamar akoi yarinya dai dai ni a gidan ba ita kuma Inna mu ta fini da tsawo da jiki kayan ta ba za su min ba wanna da ya kawo min kuma dai dai da ni da kaɗan rigan ya fi tsawo na sai daga baya na gane kayan Ammi ne bayan na tambayi Inna take faɗa mi kayan babban ƴar tace ta yi Aure a birni, bayan na gama shirya wa cikin dogon riga na leƙa waje yana tsaye ya bawa ɗakin baya zuba masa ido na yi na yan mintoci ina kallon yadda lallausan bakin gashin kan sa ke kwance a bayan wuyar sa sai kyalli da sheki yake yana tsaye fitillar tsakar gida na haska shi sosai na kare wa kyakkyawar surar sa kallo ta baya na shagala da kallon sa ba tare da ya juyo ba yace "Idan kin gama kare min kallon zan iya wuce wa" waro ido na yi ina son gane ta ina ya san ina kallon sa ina cikin tunani sai ji nayi ya kyasta min yatsun sa a face na yar firgigit na yi kafin na yi magana ma ya wuce ciki ya zauna ya fara cin abincin sa cikin sauri nima na dawo na zauna wajen nawa abincin na buɗe na fara ci zazzakar voice na sa ne ya daki dodon kunnen yana faɗin "Ki yi hakuri da irin abincin mu na san baki saba cin irin wanna ba nama da shinkafa ki ke ci" murmushi na yi ina faɗin "Hamma ai wan nan Abincin ma ya fi na mu daɗi" shiru ya yi bai sake magana ba har muka gama cin abincin ya mike ya mufi waje yana faɗin "Ki yi barci dare ya yi a huta gajiya" bai jira amsa ta ba ya fice da sauri kwashe kwanikan na yi na ajiye su ta bayan kofa na haye gado na kwanta saboda gajiya ba jimawa barci ya ɗauke ni. Kun dai ji yadda Hajj Fateema ta haɗu da Bappan su Hiyana ko? to mu haɗe daku dan jin wanna irin labarin soyayyar ta su To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 58 A ranar nayi barci mai daɗi sosai ban farka ba har karfe 9 na safe na farka a hankali ya buɗe ido tare da mikewa zaune ina kallon ɗakin Inna bai war Allah ta kawo min abinci ta a jiye min mikewa nayi ya fito waje inna na zaune a tsakar gida tana gyara ganyen miya kusa da ita naje na tsuguna cikin jin kunya nace "Ina kwana Inna" da fara'a ta ɗago tana kallo na kafin ta amsa min da "Lafiya ya gaji yar hanya" "Lafiya" na amsa mata da shi ina son tambayar ta ina Hamma amma ina jin kunya shiru na yi Inna kamar ta shiga zuciya ta sai tace min "Hamman ki ya fita yaje zaga gari yace idan kin ta shi ki yi wanka ki shirya ki je ki same sa a wajen gona zai yi magana da ke" cikin zumuɗi nace "Ni inna na koshi da abincin ina ne gonar ta sa in je can" murmushi inna ta yi kafin tace "Aa Hamma ki yace sai kin ci abinci kin yi wanka" "To inna zanje na yi wanka sai na ɗauki abincin muje muci tare da shi" ganin na damu ina son ganin sa yasa Inna tace mini "je ki yi wanka ki ɗauki abinci kije ki same sa" da sauri na mike ina kokarin ɗaukan bokitin da na gani a tsakar gida Inna tace min "Hamman ki ya kai miki ruwa tun ɗazun yana bayi ki ɗebo na zafi a kitchen ki surka" sosai naji daɗi har rai na na ji na kara kaunar su suna da kir ki da karrama ɗan Adam suna son bako godiya na mata sanna na wuce kitchen na ɗobo ruwan zafi a kwarya na je bayi na surka ruwan na yi wanka a gurguje na fito na wuce ɗakin da ya kasan ce mallaki na a yanzu kayan fulani da ya kawo min jiya shi na ɗauko na sanya farin na mai da blue ɗin na ajiye ina da gashi mai tsawo na gyara kai na nayi tsab tsab ban san ina da kyau ba sai da na sanya kayan fulani nayi kyau sosai sai dai na kasa fita da kayan kasan cewar rigar zuwa cibiya ne bai rufe min cibiya ta ba kwance ɗan kwalin nayi na ɗaga rigar sama na ɗaura ɗan kwalin daga kirjina na sake shi yana da girma ya rufin cibiya ta na sake rigar, na yi kyau sosai na ɗauki abincin na fito waje Inna na zaune in da take nazo har gaban ta na tsugunna nace "Inna ina ne gonar" miƙewa ta yi tana faɗin muje "ta bayan ɗaki na muka bi sai yaba kyau na da kyan da kayan suka min take gidan su Bello muka shiga nan Inna ta kira Bello lokacin yana yaro sosai akan ya min jagora zuwa gonan Bappan su Hiyana tsabar zumuɗi na son ganin Bappan su Hiyana ko gaishe da su Innar Bello ban yi ba Inna tace da Innar Bello Bello yazo ya rakani gonar Ahmadu. Haka ko akayi sai zumuɗi na ke nayi wa Inna sallama sai albarka take samin har muka tafi. munyi tafiya mai ɗan nisa kafin mu iso gonar tasa tun daga nesa na hango sa yana zaune kasar bishiyar mangoro su uku da shi da wasu da ban san su ba a lokacin cike da farin ciki na karisa wajen tare da yi musu sallama mutanen dake zaune da shi ne suka amsa sallamar shi kuwa zuba min manya manyan idon sa ya yi yana kallona ba tare da ya yi magana ba har katsa na tsugunna na gai da su da fara'a abokan na sa suka amsa suna tambayar sa wace ce ni shi kuwa kallo na yake bai amsa gaisuwar ba banji daɗi ba da bai amsa gaisuwa ta ba ya dan sosa min rai cikin zolaya abokin sa yace "Wai Ahmadu Aure ka yi ne a can da ka je?" Shiru ya yi bai tan ka ba ɗayan abokin na sa ma ya sake tambayar sa ko Aure ya yi ne kasa kasa yace "Eh Aure na yi" jin abun da yace ya sa na manta da ɓacin rai da nake ciki na kin amsa gaisuwa ta da ya yi cike da murna abokan sa suka min barka da zuwa sanna suka mike suka bamu waje shi ma Bello ya juya ya koma gida kallo na ya yi da kyau kafin yace "Kin yi kyau sosai kayan fulani sun miki kyau kiyi hakuri akan abun da na faɗa wa su habu na cewa ke mata tace na faɗa musu haka ne dan ban son su takura miki idan suka san baki da Aure zasu yi ta damun ki suce suna son ki ni kuma ba zan so hakan ba ba zanso kiji wani rashin daɗi a kauyen mu ba" ina kokarin zama a kasa ya yi saurin ce min "Zo ko zauna a nan" ya yi maganar yana nuna min in da su Habu suka ta shi ba musu na zauna awajen tare da ajiye kwanon abinci da na zo da shi "Baki ci abinci ba ko?" Gyaɗa masa kai na yi alamar eh matso min da abincin ya yi yana faɗin "To buɗe ki ci" make masa kafaɗa na yi ina faɗin "Sai dai mu ci tare dan na san kai ma baka ci ba" haka ba dan yaso ba muka fara cin abinci tare naji matikar daɗi sosai. Wunin ranar dai tare muka wuni da shi muka yi ta hira ina jin kara kaunar sa a rai na. Wasa wasa har na yi sati a kauyen su ba bana tunanin komawa gida bana tunanin ya yan uwana bana tunani komai sai Bappan su Hiyana a wanna yan kwana ki magana ta fito a kauye wai ni matar sa ce sai magana ake an dami Innar da magana hakan yasa ranar da na cika kwana goma da daddare ina zaune a ɗaki na ya shigo shi da Innar mu kusa da ni Inna ta zauna shi kuma ya zauna ne sa da mu cikin girma da nuna girma innar ta fara magana tare da dafa kafaɗa ta "Ummi kasan cewar haka Inna take kirana Ummi "Ummi kin na jin abun da yan kauyen nan suke faɗe ko? Wasu suna cewa Ahmadu ya sato ki ne wasu kuma suna cewa ke matar sa ce bana son hayani da tashin hankali gashi mu bamu san kowa na ki ba bare mu mai da ki garin ku, wanna abun yana damu na sosai na tambayi shi Ahmadu ya ce min a cikin daji ya gan ki ba zaki iya tuna ina yan uwan ki ba?" Ta ƙasar ido na saci kallon sa ya yin da shi ma ni yake kallo kashe min ido ɗaya ya yi ban san lokacin da na waro ido ina kallon sa ba cool murmushi ya saki yana ɓuye fuska nima murmushi na saki gaba ɗaya na manta a gaban inna muke ashe duk abun da muke Inna na kallon mu ganin mun shagala da kallon juna yasa Inna ta mike ta nufi hanyar fita tana faɗin "Ahmadu gobe ka sayi goro ka kaiwa liman bayan sallar azahar sai a ɗaura muku Aure" ta kai karshen maganar tare da fice wa daga ɗakin kunya naji kamar zan nitse kasa shi kan sa ya ji kunya amma sai ya danne ya dube ni yace "Ina son in ji me abun da ki ke buƙata in mai da ki garin ku ne? Ko kaya dan ni ba zan iya yin miki rashin a dalci ba ba zan aure ki ba tare da ki na so na ba ko makamancin haka kina da yancin ki yanke wa kan ki hukunci" "Hamma kana so na ko baka sona? A hankali ya ɗago ido yana kallo na a wan nan karon ban sunkuyar da kai ba nima na zuba masa ido ina jiran amsar sa cikin sanyin murya yace "Me ya sa ki ke tambaya? Ina son ki mana" "A'a Hamma ba irin wan nan son ba fa so irin na Aure ina nufin zaka iya Aure na" "Ina son ki tun ranar da na fara ganin ki amma sai dai...bai karshen maganar ba na tari mumfashi sa da faɗin "Amma me yanzu ba lokacin wani amma bane kaji me Inna tace gobe ka sai goro ka kaiwa liman idan an ɗaura Aure zan so ka fara yi min albirushir da kan ka" ina kai karshen maganar na mike na fice daga ɗakin na barshi zaune a wajen. Haka washe gari aka ɗaura mana Aure yan kauye sun yi ta surutu suna gulma Innar Bello itace mutun ta farko da ta fara jana a jikin ta bata ɗaukan gulman mutane haka mukayi ta rayuwa har inna ta rasu Allah ya bamu haihuwar ƴaƴa uku kafin Ammi tazo Hiyana Diyana Lamrat bayan na Haife sune Ammi tazo sau ɗaya kuma a gurguje tazo ta tafi hakan yasa ban samu daman zama da ita mun yi hira ba ko lokacin da tazo rasuwar Inna naso zama muyi hira da ita amma ban samu dama ba sauran labari akan su Hiyana kun san shi kunji daga bakin su Bello A ta kai ce wanna shine dalilin rabuwa na da iyaye na tun lokacin dana bar gida ban sake komawa ba har yanzu dana ke muku magana wanna shi ne labarin abun da ya faru" ta kai karshen maganar tana kuka sosai hawaye shara shara a firkar ta kallon Abba Ammi tayi kafin tace "A'a lallai Fateema kice ke ki ka ɓata komai ko in ce ku kuka ɓata komai dake da Ahmadu duk yaranta na damun ku an faɗa muku a na yiwa iyaye wanna wautan ne alhakin iyayen ki ne yasa Allah ya jarabce ku da Habiba iyaye sun wuce wasa dole ki koma ki nemi gafarar su idan ba haka ba wallahi musifa ma yanzu ki ka fara shiga bak....bata kai karshen maganar ba Abba ya ɗaga mata hannu yana girgiza mata kai alamar ta yi shiru shiru ta yi cikin nitsuwa Abba ya fara magana "Fateema kun yi kuskure ba'a yiwa iyaye hakan hakkin su ba zai barki ba dan ina da tabbacin har yanzu suna cikin tashin hankali suna tunanin ki ki faɗa min ya ki ka ji lokacin da ki ka fahimci ba tare da ƴaƴan ki, ki ka yi rayuwa ba? Cikin kuka tace "Naji ba daɗi naji zafi da kunan rai wadda har yanzu ma nake ji" "Good ina mai tabbatar miki abun da ki ka ji game da naki ƴaƴan bai kai rabin abun da iyayen ki suka ji ba saboda ke kin dawo kin samu ƴaƴan ki cikin koshin lafiya su kuma iyayen ki har yanzu suna cikin zulumin da tashin hankali wallahi gara ace musu mutuwa ki kayi sun ga gawar ki nan zasu iya mantawa amma ɓata fa ki kayi awajen su ina da tabbacin har yanzu suna sa ran zaki dawo kin ɓata komai Fateema duk halin da su Hiyana suka shiga ashe kece sula to yanzu dai komai ya wuce tun da duk mai afkuwa ta afku ki shirya da kai na zan yi waya wa mahaifin ki dan muna da kyakkyawan alaka da gaba ɗaya saraku nan Africa za'a shirya mana tafiya da kai na zan kai ki, ki nemi gafara ina da tabbacin baban ki yana raye maman ki ne dai bamu sa ni ba sai munje kije ki shirya gobe goben nan zamu yi tafiyar sassafe" ya kai karshen maganar tare da mukewa ya bar wajen. Sosai Ammi ta kara mata faɗa da nasiha akan ba'a bijirewa umarnin iyaye duk wanda ya yi hakan kuwa ba zai taɓa gama wa da duniya lafiya ba koba alokacin ba sai Allah ya hukun tashi ya ansawa iyayen hakkin su Ammi na gama nata faɗan Ummi da Innar Bello suka ansa sosai suma suka wa Hajj Fateema faɗa mai ratsa zuciya hakan yasa ta kara girmama girman iyaye jiki ba kwari ta mike ta fice ta nufi part ɗin Ammi tana shiga ta haye gado tana mai dana sanin abun da ta aikata a Rayuwar ta a gefe guda kuma tana mai kara jin kaunar bappa da tsanar Inna Habiba da ta kashe sa da kyar barci ya iya ɗaukan ta. Us Bgs na shiga ɗakin nasu na duba marasa lafiya ya kwantar da Diyana saman gado cikin sauri ya yage rigar dake jikin ta runtse idon ya yi lokacin da idon sa ya yi arba da glass ɗin da ta yanke ta a marar ta sosai, ga glass ɗin a ciki kato bai fita ba kayan aiki ya ɗauko allura kashe zafi ya ɗauko ya mata a wajen sanna ya fara ƙoƙarin cire glass ɗin Hiyana na tsaye tana kuka sosai kamar ranta zai fita kasa kasa yace "My Eshat ki yi shiru mana dan wanne ɗaya zan ji ki sassauta min ta bangaren ki, ki dai na kukan nan karki sa zuciya ta ta fashe kin san yadda na ke ji idan ki na kuka kuwa? Ji nake kamar zuciya ta zata fashe tana min zafi da raɗaɗi" da gudu ta kariso wajen ta faɗa saman bayan sa tana kuka kasa kasa cigaba da aikin sa ya yi yana mai tausayawa Diyana dan glass ɗin ta kusa wuce wa in da ba'a zato abu kaɗan ya hana ya buɗe cikin nata sakamakon danne sa da tayi tana murkusoso duk tasa glass ɗin ya yi ta kara nitsawa cikin nata, sosai ta bashi tausayi duk da ya mata alluran kashe zafi bata dai na hawaye ba. A nutse ya mata aiki dan ceto ranta ya yi Sa'a komai ya tafi yadda ya dace bayan ya ciro glass ɗin ya mata ɗin kin wajen ya sanya mata plaster awajen sanna ya gwada ta dan ya ga cikin jikin ta na nan ne ko ya fita gwajin farko ya kalla cikin na nan godiya ya yi ga Allah sanna ya mata alluran barci dan ta huta yana gamawa ya duba time a agogon dake manne a bangon ɗakin 5:20 cikin sauri ya juyo tare da rungumar Hiyana dake kwance a bayan sa yana faɗin "My Eshat ki godewa Allah ko mai ya tafi dai dai yadda muke so yanzu muje muyi sallar asuba lokacin ya tafi rungume sa tayi tana shassheka cire safar hannun sa ya yi ya a jiye ya ɗauke ta cak suka fice daga ɗakin. suna shiga bedroom na su wayar sa dake saman bedside drawer ta fara kara cikin sauri ya sauke ta dan dole ya saurari duk wata kiran da zata shigo wayar sa a yanzu saboda samun information akan su Aryan. Ya nufi wajen wayar ya ɗauko tare da duba wanene ke kiran sa da asuba ganin sunan blood Yusuf yasa ya yi saurin ɗaukan kiran tare da man na wayar a kunnen sa. Jim kaɗan ya ciro wayar daga kunnen sa ya nufi hanyar fita yana faɗin "Eshat ki yi Sallah we need your prayer" kafin ta yi wani magana ma ya fice daga ɗakin jiki ba kwari ta wuce toilet ta ɗauro alwala ta gaba tar da Sallah nan kar dadduma barci ya ɗauke ta kasan cewar bata samu barci jiya da daddare ba tana sallame Sallah ta baje awajen daman sallar ma tana yi tana gyangyaɗin barci. Bari muleko Aryan mu gani me yake ciki wata kila kafin mu dawo Diyana ta farka Dubai A hankali suke ta kawa kamar wasu ɓarayi haka suka kutsa cikin saharar nan. Sun yi tafiya mai ni san gaske har sun dai na jiyo kam shin motocin su Aryan yana musu jagora yana duba location ɗin da yan ta'addan suke a yar karamar naura dake hannun sa. Sosai bugun zuciyar sa ta karu jikin sa ya fara basa gida ba lafiya ba dan ya saba zuwa yaki ba yaune farau ba bare yace saboda yaki ne yasa gaban sa ke faɗuwa ba hakan ya sa ya ciro wayar sa ya dakata da tafiyar da suke tare da miƙa wa ɗaya daga cikin sojojin sa na'uran hannun sa, suka ansa suka ci gaba da tafiya. Shi kuma ya tsaya tare da kunna hasken screen na wayar sa layin bgs ya laluɓo ya fara kira. Sau uku yana kira bgs bai ɗaga ba wani muguwar faɗuwar gaba yaji gaban sa ta yi ras cikin sauri ya kira layin Diyana ita ma sau uku yana kira bata ɗaga ba ya kira layin Hiyana ita ma bata ɗaga ba sosai ya shiga tashin hankali idon sa ya rufe baya ganin number da yake kira cikin ki ɗima ya kira layin Fahad lokacin Fahad na Sallah bai ɗaga ba, yana kokarin sake kiran wani layin ya ji yo karar har bin bindiga cikin sauri ya mai da wayar aljihun sa ya bi bayan sojojin nasu nan yayi arba da suna musayar wuta da criminals ɗin komawa gefe ya yi ya ciro wayar dan ya cigaba da neman layin su bgs dan hankali sa yaki kwanciya duk layin wanda ya kira baya ɗagawa dan lokacin duk suna Sallah suna taya sa da addu'a shi kuma bgs da Hiyana suna kokarin ceto ran Diyana lokacin wayoyin su na bedroom na su. Aryan ya shiga damuwa ya fita hayyacin sa sosai sai kashe musu sojoji criminals ɗin suke shi bai ma sani ba hankalin sa na kan wayar sa burin sa kawai yaji yan uwan sa na lafiya gaba ɗaya tawagar farko da ya zo da su an kashe su har tawaga ta biyu suka zo suka wuce sa suka shiga wajen bai sani ba yana latsa wayar sa. lokacin da ya farga ya dawo cikin hayyacin sa an kashe musu sojoji da dama a firgice ya duba time 7 am dai dai lokacin a zafafe ya yi wurgi da wayar tasa ya ɗana bindigar sa ya kutsa cikin wajen ba karamin tashin hankali ya shiga ba ganin an kashe musu sojojin rundunar farko da yazo da su duk an kashe su suma runduna ta biyu da suka shigo daga baya saura kaɗan an kashe dayawa daga cikin su wani zuciya tace masa ya danna kararrawar neman agaji ko bgs zai iya kawo masu ɗauki ko a tura musu wasu sojojin daga nan kasar wata zuciya kuma tace masa aa idan ka danna na uran ma zaka ɗaga wa yan uwa ka hankali ne a banza dan ko ka danna ba lallai sojojin su iso baa a kashe ku ba gwara kawai ka kyale yan uwan ka kayi shahada. Ya yi nisa cikin tunani sai jin ya yi an san ya masa bindiga a kai sa duk wanna bata dame sa ba burin sa kawai yaji meke faruwa a gida da gaba ɗayan su suka ki ɗaukan wayar sa ya san dai ba lafiya ba ɗaya daga cikin criminal ɗin ne ya dake sa a kafa sai da ya faɗi kan guiwowin sa anshe bindigar hannun sa suka yi ɗaya daga cikin su ya buga masa gindin bindigar a goshi nan take jini ta wanke masa fuska duk wanna abun da suke masa baya jin su hankalin sa na gida yana tunanin meke faruwa. Tattara sojojin 20 ɗin da suka rage da rai criminals ɗin suka yi suka haɗa da Aryan suka wuce da su cikin wani ɗaki mai girman gaske. Nan suka fara dukan su sosai criminal ɗin suna da yawa sosai da sosai sun fi sojojin da aka turo yawa. suna cikin dukan su ogan su gaɓa ɗaya ya shigo ɗakin yana faɗin "Yau ɗaya daga cikin burika na akan Safras zai cika ku kashe min dukkan sauran sojojin nan bana bukatar su shi kuma Aryan ku bashi kayan maye sosai, ku ɗura masa hodar ibilis sosai ta yadda sai ya kasa ganin komai ku ɗauke sa ku kai sa kan babban titi ku sake sa mota ta taka shi ya mutu ku dauki video sa a yayin da yake tangal tangal a titi ku turawa wancan ban zan dan uwan nasa sanna ku baza video a duniya kusa kurɓatatcen soja ya sha kayan maye ya hau titi mota ta takasa ku ɓata masa suna kunga idan video ta fita dole za ayi stoping na ɗan uwan sa daga wajen aiki ni kuma burina ya gama cika" jin muryan mutumin yasa Aryan ya ɗago kai da sauri yana kallon sa mamaki ya hana shi magana gani yake kamar mafarki yake hannu yasa ya goge idon sa dan ya tabbatar wan da yake gani da gaske ne ko dai mafar ki yake a hankali ya furta "major Ishaq" yana cikin mamaki ya jiyo ɗaya daga cikin criminal ɗin yana faɗin "oga mai zai hana mu basu kayan maye dukkan su kafin mu kashe su kaga zasu tafi lahira cikin jin daɗi" murmushi mugun ta wanda Aryan ya kira da major Ishaq ya yi yana faɗin "Shawara mai kyau ku basu dukkan su amma shi Aryan sosai zaku bashi wadda zai goge masa komai na kan sa san nan ku tabbatar kun masa dukan mutuwa kafin ku fitar da shi" yana kai karshen maganar ya fice daga wajen cikin sauri yaran Major Ishaq suka fara aikin su na ɗirka wa sojojin kayan maye sosai suka danne Aryan suka fara ɗura masa kayan maye suna shaƙa masa hodar ibilis nan take idon sa ta fara sauya kamanni izuwa ja zuciyar sa na masa zafi shi da yake yaki yake hana shan kayan maye yake kama masu sayar wa ya kashe shugabannin Companys ɗin sa suke haɗa kayan maye yau shi ake bawa kayan maye da kan sa, idan ya tuna hakan zuchiyar sa kuna take masa ji yake kamar ran sa zai fita saboda ɓacin rai su kuwa sun danne sa mutun biyar suka danne sa uku kuma sun dage sai ɗura masa hodar suke tun yana iya gane wani abun har ya dai na ya fara ganin duniya na juyawa ya fara ganin sama na kokarin faɗo masa a kai sai da suka ɗura masa hodar sosai ya fita hayyacin sa ya dai na gane komai sanna suka fara dukan su. Ba karamin duka suka musu ba dan gaba ɗaya sojojin da suka rage basa wani mumfashi sosai, shi kuwa Aryan kwata kwata baya duniyar mutane dan na shi wahalar ma ta daban ne ɗaure su suka yi irin ɗaurin da akewa goro suna kokarin fita da Aryan ogan nasu ya shigo ya dube su yace "Na canza shawara ku ɗaura wa Aryan bom a jiki ku sai ta bom ɗin 40mins sai ku ɗauke sa ku fita da shi kuje ku sake sa a kan hanya ya ɗan yi tangal tangal ku masa video dan mu samu na ɓata musu suna mu samu a tsaida ɗan uwan sa daga wajen aiki san nan ku dawo min da shi ku rufe sa a ɗakin nan bom ɗin ya tashi da su su mutu gaba ɗaya na huta dan gwara min shi ya tashe su da bom su mutu a rufe babin su idan ba haka na yi ba bgs zai gane na san halin sa da kaifin ƙwaƙwalwa idan muka harbi sojojin nan da bindiga mun tona wa kan mu asiri wallahi ko ta hanyar bullet dake jikin su bgs zai nemo mu dan zai nemi Company da muke sayan kaya ya bincika sai ya gane amma kun ga idan muka kona su da bom ba zai samu wani makama ko kaɗan ba, ba zai samu damar yin wata bincike ba bare har ya iya gane wa kuyi sauri ku sanya masa rigar bom wadda ake ɗaure wa da notir wadda mutun kafin ya kwance sai ya ɗauki 1h hakan zai sa koda wani ya kawo musu ɗauki shi Aryan dole ya mutu dan rigar bom ɗin ba zata fita ba kafin su fitar bom ɗin ta tashi sanna idan kun dawo da shi ku tabbatar kun ɗaure sa da sarka kuma kar ku manta kuyi shirme sai kun sa masa rigar bom ɗin sanna zaku sai ta time ɗin bom ɗin" yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin cikin sauri ɗaya daga cikin yaran Major Ishaq ɗin ya fita. Jim kaɗan ya shigo hannun sa ɗauke da rigar bom basu ɓata lokaci ba wajen sawa Aryan rigar bom ɗin sanna suka sai ta time ɗin sauran sojojin sai juyi suke a tsakiyar ɗakin kansu na buga musu shi Aryan ma ba'a magana dan kamar ya suma baya wani motsi haka suka ɗaga shi jikin sa a sake suka kama kafar sa suka fara jan sa a kasa suka nufi hanyar fita. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu . 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 59 ***Rike kafar sa suka yi suka fara jan sa a kasa suka nufi hanyar fita. Wani gigitatchiyar kara suka ji wadda ta firgita musu kwakwalwan su wani irin gigicewa suka yi dan ba su taɓa jin irin wanna kara ba suna tashin bom a waje da ban da ban amma basu taɓa jin kara mai karfin wanna ba kunnen su ya toshe na wancan gadi saboda karar da suka ji yo. A kiɗi me major Ishaq ya shigo ɗakin suna tsaye a tsakiyar ɗakin sun kasa ko da motsawa cikin kiɗi ma yace "kai wan nan karar me haka?" da kyar ɗaya daga cikin su ya iya cewa "Oga muma bamu sani ba" a fusace Major yace "To ba zaku je ku duba ba, ko ni kuke so naje na dubo ne? Meeting muke karku ɓata mana shiri kuje ku duba menene da wuri in ma wani abun ne ku dakatar da shi da wuri" cikin sauri suka saki kafar Aryan suka nufi waje ba shiri suka ja birki sakamakon gigitatchiyar kara da suka sake ji wadda yasa har ginin ɗakin da suke ciki ya girgiza kamar zai rushe a sukwane suka toshe kunnuwan su dan karar ta gigita su shi kan shi Major toshe kunnen sa ya yi ya sunkuyar da kan sa kasa kamar mai jiran abu ya faɗo masa. Jin karar ya ɗan lafa ne yasa Major ya yi kokarin fita daga ɗakin dan ya koma wajen meeting na su. A dai dai bakin kofa ya sake jiyo karar mai karfin gaske wadda ta fi na baya dan awan nan karon sai da ginin ɗakin ya fara rugujewa kan kace me gidan ya gauraye da karar har bin bindigu da karfi Major yace "Safras daman nasan wanna karan ba karar komai bace face karar tashin bom ɗin kwararrun sojoji ne daman na san sai ya zo sai dai ban kawo da wuri haka zai zo ba maza ku yi gaggawar ɗaure Aryan da sarka ku rufe Windows na dakin sanna ku rufe kofar kusa kwaɗo ta yadda bom ɗin zai ta shi da su su mutu a gaban sa ba yadda zai yi ya cece su yau zan ga hawayen Brigadier general Safras" ya kai karshen maganar tare da sakin dariya ya juya da sauri ya fita daga cikin ɗakin yana faɗin "Kuyi sauri ku fito ku shirya cetan ranku dan idan hasa she na gaskiya ne Safras ne da kan sa yazo ina da tabbacin mawuyacin abu ne ɗaya daga cikin ku ya yi rai da... Bai kai karshen maganar ba yaji diran mutun a kan kwano dai dai sai tin in da yake da gudu ya bar wajen ya shige ɗakin meeting na su. Da karfi bgs ya diro a tsakiyar gidan daga kan kwanon tare da cire parashoot dake jikin sa ya yi wurgi da shi gefe ya mike tsaye fuskar nan tasa kamar bai taɓa sanin menene dariya ba a rayuwar sa sai huci yake jijiyoyin kan san nan duk sun mike jikin sa har tsuma yake tsabar shiga tashin hankali duk wani gashin jikin sa sun miƙe sai zufa dake keto ma sa daga kan sa yana furzar da iska mak bala'i zafi daga bakin sa kallon face na shi kaɗai ya isa ya sa mai karamin zuciya, zuciyar sa ta buga ya mutu idan kana da dakakkiyar zuciya kayi Arba da shi a wan nan ya na yi tofa zaka iya sumewa saboda tsoro. Da gudu yaran Major 6 suka kewaye sa tare da sanya masa bindiga a kai a fusace ya sa hannu ya damko wuyar ɗaya daga cikin su ya ɗan yi baya nan take suka fara masa ruwan bullet sai ta musu wan da ya kama ya yi suka rinƙa har bin sa da bindiga cikin zafin nama ya anshi bindigar hannun wadda ya kama yaran Major suka har ba cikin, cikin da bara ya shammace su ya ciro ɗan karamin bom daga kugun sa tare da buɗe marfin ta ya jefa musu da gudu ya saki wadda ya kama ya bar wajen kan yaran Major suyi yunkurin barin wajen bom ya tashi da su nan take suka tar watse suka yi kaca kaca bgs na kokarin ɗana kuna mar bindigar ƴaran Major wasu suka fara fitowa daga ɗakuna daban daban daga cikin gidan bai farga ba sai ji yayi sun harbi bindigar hannun sa ta tarwatse kafin ya ɗago kai sun yi yun kurin har bin sa a sukwane ya kaucewa bullet ɗin ta su duba agogon hannun sa ya yi yana duba time da ta ragewa bom ɗin jikin Aryan da karfin ya furta "Oh shit" ya faɗi hakan tare da sai ta wani ɗan karamin na ura dake hannun sa kan kace me in da yaran Major ke tsaye ta tarwatse bom mai karfin gaske ta tashi ji kake booom tsaki yaja tare da tufar da yawu ya sanya hannun sa ya yage rigar jikin sa ya ɗaure hannun sa in da bullet ɗin da yaran Major suka har bi bindigar hannun sa ya ɗan taɓa shi. bayan ya ɗaure hannun na sa ne ya ɗago yana karewa gidan kallon kafin ya ɗaga ɗayan hannun sa ya taɓa Bluetooth dake manne a kunnen sa kasa kasa yace "Yusuf a hawa na nawa Aryan ya ke dan na kewaye kowani ɗaki dake a gidan da bom kafin na shigo ina son in tashe su gaba ɗaya" daga ɗayan ɓangaren Yusuf dake tsaye gaban desktop computers yace "Suna hawa na 2 ɗaki na uku Please bgs kayi sauri dan ba iska sosai a ɗakin numfashi Aryan na gab da dauke wa ga bom dake jikin sa saura 20mins ya tashi" daga murya Yusuf ya yi da karfi yace "Bgs ka matsa" a sukwane bgs ya bar wajen. Yana barin wajen suna harbo karamar nuclear ji kake dooom wajen ta ta shi ham dala bgs ya yi wa Allah sanna ya yi wugi da bin digar hannun sa dan bindigar ta cika kara kasa kasa yace "Yasuf mutane nawa ne a dakin su Aryan" "Babu kowa daga Aryan sai sojojin mu da suka rage" ya yi maganar kamar zai yi kuka da karfi bgs ya fara daddanna yar na'uran dake hannun sa ya ji kake dom dom boma bo man da ya sanya suna ta shi, ba shiri yaran Major da shi kan shi Major da manya manyan abokan har karlan sa da suke meeting wadda suka laɓe a ɗakin suka ɓuyan wa mutuwa suka fara fitowa da gudun gaske wasu ma kafin su fito bom ɗin ya tarwatse da su iya bancin rai yau ran bgs ya ɓaci a sukwane ya ciro gun dake kugun sa ya fara basu wuta da karfi Major yace "Shage na san sai kai idan ba kai ba ba wan da ya isa ya jiyo ko kamshin in da nake bare ya tunkaro ni" harbin sa a hannu bgs ya yi kafin ya mai da sai tin bindigar ya fara har bin wayan da ke saman bene suna kokarin harbin sa yana tsaye kamar jatumin sadaukin yaki yana basu wuta. Shi kuma Major ya tsugunna kasa yana ihun azaba na harbin sa da gun a hannu da bgs ya yi. Bgs Ya shagala da harbin wayan da ke saman bene suna kokarin har bin sa bai ankara ba yaji an sa masa bindiga a kai ta bayan sa hannun sa ya ɗaga sama tare da sakin bindigar hannun sa yayi saranda a hankali ya juyo dan ya ga wanene mai karfin guiwar da zai sa masa bindiga kallon sama da kasa ya musu matasa ne masu jini a jiki su 6 suka sa masa bindiga a kai. Suna kokarin ɗana kunamar bindigar su harbe sa suka fara jin ruwan bullet daga ta sama da sauri bgs ya ansa bidigar ɗaya daga cikin su ya cigaba da basu wuta da sauri jibga jibgan sojojin Dubai suka fara dirowa cikin gidan daga saman jirgin su duk wanda ya diro sai ya cire parashoot na jikin sa ya yi wurgi da shi ya ɗaga bindigar sa ya fara sakin wuta haukacewa yaran Major suka yi suka fara gudun cetan ran su a fusache bgs yace "Yusuf me yasa ka nemi taimakon sojojin kasar nan?" "Kayi hakuri bgs dole ce tasa yanzu dai dan Allah Aryan biyu daga cikin sojojin ma Allah ya musu rayuwa kasan cewar na ce maka babu iska isasshen a ɗakin ga shi an ɗirka musu kayan maye suna bukatar iska please bgs safe my blood" da sauri bgs ya haura saman benen ya nufi ɗakin da su Aryan suke sojojin Dubai kuma suna ɓarin wuta a kasa. Ko da yaje ɗakin a rufe da kwaɗo an sanya sarka a fusace ya koma baya da karfi ya yi wa kofar taku ɗaya sai ga kofar a kasa, cikin fushi ya dan na kai cikin ɗakin sai da ya ɗan ja baya saboda yadda hodar ibilis ke tashi a ɗakin gashi ba iska Windows ɗin duk a rufe ba wata hanyar iska da sauri ya nufi Aryan dake kwance rai a hannun Allah yana numfashi sama sama kamar ba zai yi rai ba hannu yasa ya ɗaga sa ya zubawa rigar bom ɗin ido yana kallon time ɗin saura 7mins bom ɗin ya tashi kallon notirar dake jikin rigar ya yi ba ta yadda zai yi ya kwance su dawo da kallon sa kan face ɗin Aryan ya yi lokacin guda ya ji wani irin tashin hankali da ɓacin rai da bai taɓa ji ba ta ziyar ce sa a lokacin guda, yau ga Aryan na buƙatar taimako ba halin ya tai make sa ɗaga kai ya yi ya kalli sama ya daga murya yace "Ya Allah save my blood da kai ka ɗai muka dogara ba wanda ya isa ya mana abun da baka rubuta mana shi ba" yana cikin addu'a ya jiyo bom ɗin ta fara warning saura 4mins dai dai lokacin major Ishaq ya shigo ɗakin tare da sai ta bgs da bindiga yana faɗin "Ka sake sa ka fito ka tsaya ka zuba ido ka ga yadda zasu tashi da bom a gaban ka bayan sun mutu sai mu ɗora da yaki daga in da muka tsaya idan kuma ka ki to zan harbe ka ku mutu tare" a gigice bgs ya yi kukan kura tare da sakin Aryan ya miƙe ya shako wuyar major da hannu ɗaya Major na kokarin harbin sa da gun ɗin hannun sa bgs ya ɗaga sa da hannun ɗaya ya yi wurgi da shi wajen da karfi hakan ya yi sana diyar saman Major kasan cewar bayan sa ta bugu a karfen bene bgs yana kokarin bin mejor dan idon sa ya rufe sai jin ya yi bom ɗin ta kara sautin karar gudun ta tit tit tit da alamar zata ta shi a sukwane ya karisa wajen saura 2mins. Ganin saura minti biyu ya rasa Aryan har abada a rayuwar sa ne ya sa yayi shahada ya sanya bakin sa kan wayar da aka haɗa bom ɗin ya tsinka bakar wayar da aka haɗa bom ɗin still bom ɗin bai mutu ba saura 1mins da karfi ya sa bakin sa ya fara tsitsinke wayoyin bom ɗin Yusuf dake tsaye gaban desktop computers yana kallon su hawaye yake sosai gani yake kamar shike nan zai rasa bgs da Aryan ji yake tamkar zuchiyar sa zata buga cikin kiɗima yake cewa "Bgs kayi a hankali karka yi kuskure" idon bgs ya rufe bai tsaya duba wayar da ta dace ba kawai ko wanne waya tsinka wa yake da baki yana karanto kalmar shahada dan ya san yana kuskure kaɗan bom ɗin zata ta shi, sai tuna masa Yusuf yake yana hawaye yana faɗin "Dan Allah bgs ka nitsu karkayi kuskure" ganin Yusuf na neman rikita shi yasa ya sanya hannun sa ya cire Bluetooth ɗin kunnen nasa ya yi wurgi da ita gefe cikin fidda rai da rayuwa ya yi sa'ar tsinke wata yar karamar bakar waya dake kusa da madannin bom ɗin nan take bom ɗin ta tsaya cak dogon numfashi ya ja tare da rungume Aryan yana sauke ajiyar zuciya sai lokacin ya samu daman fitar da zafafan hawaye daga idon sa yana godiya ga Allah da ya bashi ikon cetan ɗan uwan sa a yau, ba zai taɓa manta wanna rana ba, shi kan shi Yusuf dake tsaye gaban desktop computers yana ganin su tsugunawa ya yi a wajen tare da yiwa Allah sujudur shukur yana sakin kuka mai tsuma rai yana jerowa Allah kirari da yabo. Jin zuciyar Aryan na bugawa da karfi karfi sauri sauri, yasa bgs dawowa hayyacin sa cikin sauri ya miƙe ya ɗauke sa cak a kafaɗar sa ya fito waje ganin Major Ishaq sume a bakin kofa ya sanya ya sauke Aryan a fusace ya ɗauki Major ya yi wurgi da shi kasan benen daga saman cikin kunan rai yace da jibga jibgan sojojin Dubai dake kasa suna barin wuta "Idan da sauran ran sa ku samin shi a girjin sojoji a kai min shi us" yana kai karshen maganar ya ɗauki Aryan cak ya sauko kasa kai tsaye waje ya nufa har ya kai bakin kofa ya juyo yace da sojojin "Ku fito da sauran sojojin dake da rai a wuce da su hospital kuyi sauri dan suna halin rayuwa ko mutuwa" yana kai karshen maganar ya fice kai tsaye in da jirgin yakin su ya sauka bayan ya sauke su ya nufa nan ya kwantar da Aryan a gidan baya ya tsaya yana jiran a fito da sauran sojojin, ya kara shiga tashin hankali lokacin daya ga kwata kwata sojoji 8 aka fito da su hakan yake nuna duk sauran sun mutu kara riƙiɗewa idon sa ya yi yayi ja sosai sai furzar da iska mai zafi yake daga bakin sa yana huci tsantsan ɓacin rai ne cike a ransa haka ya shiga jirgin bayan ansa sojojin jirgin ya ɗaga suka wuce cikin gari nan ya baro sojojin Dubai suka karisa yakin suka ɗauko Major dan bai mutu ba sai dai bayan sa ta karye tare da kafar sa ɗaya ta karye haka suka wuce da shi kamar zai mutu suka sa shi a jirgin sojoji kamar yadda bgs ya bukata aka wuce us da shi umarni Yusuf ya yi wa sojojin akan su tashi gaba ɗaya gidan da bom haka ko a kayayi ba tare da ɓata lokacin ba suka tashi gaba ɗaya gidan da bom sanna suka wuce suka bar wajen suka koma wajen aikin su suna masu murnan nasara da suka samu. A ɓangaren bgs kuwa suna shiga hospital a ka anshe su hannu bibbiyu aka wuce dasu Aryan A&E Accident and emergency nan aka fara basu taimakon gaggawa da farko likitocin sun tsorata basu gane bgs ba kasan cewar duk jikin sa ya baci da jini fiskar sa duk jini ya masa penti sai daga baya da ya wanke face na shi sanna suka yarda suka ansa su Aryan bayan sun gane bgs ne yana tsaye a bakin A&E ɗin likitoci sai shiga da fita suke ya dafe kan sa yana tunanin. Almost 1 hour san nan wani babban likita ya fito cikin harshen larabci ya fara yiwa bgs bayani kamar haka "Ranka ya daɗe kayi hakuri biyu daga cikin sojojin sun rasu saura shida sai ɗan uwan kan nan kuma yana cikin mawuyacin hali dan sun bashi kwayoyin da ya wuce misali mun yi iya na mu sai kuma ta Allah ku ta ya su da addu'a kawai" tsabar ɓacin rai bgs ya kasa magana wayar sa ya ciro ya shiga massage ya turawa Shahram massage akan ya shirya musu jirgin su, su wuce us dan gani yake kamar likitocin nan basu san aikin su da kyau ba. Ba tare da ɓata lokacin ya miƙe ya shige cikin A&E ɗin ya ɗauko Aryan dake kwance saman gadon rai a hannun Allah ya saɓa sa a kafaɗar sa jikin sa ba riga suka fito da dugu rundunar sojojin da gomnatin Dubai ta turo musu asibitin dan basu kariya suka yi saurin buɗe masa kofar ɗaya daga cikin motocin da suka zo da shi suna sara masa a gidan baya ya kwantar da Aryan sanna ya musu umarnin akan su fito masa da sauran sojojin. Da gudu sojoji 10 suka nufi ɗakin jim kaɗan suka fito ɗauke da sauran sojoji da suka saura da rai likitocin asibitin suna tsaye suna kallon su har suka tashi motocin su da gudun gaske suka bar hospital ɗin kai tsaye Airport suka wuce ko motsi Aryan ba ya yi alamar ya suma bgs ya ɗaura kan sa saman cin yar sa yana kallon face na shi yana jin zuciyar sa na masa zafi wai yau Aryan aka bawa kayan maye over har haka wa iyazubillah ji ya yi jikin sa ta fara tsuma tsikar jikin sa na tashi dan tsananin ɓacin rai. A haka suka isa Airport tun basu gama parking ba ya buɗe kofar motar tare da sauke kan Aryan daga saman cinyar sa ya kwantar da shi a kujerar motar ya fito waje da gudu Shahram ya iso wajen ya cire jaket na jikin sa ya sanyawa bgs kallon sa bgs ya yi yana kara jin kaunan Shahram a ran sa mutun mai amana da gaskiya gyra jaket ɗin ya yi tare da jan zip ɗin ya juyo zai ɗauki Aryan sai yaga tuni Shahram ya ɗauke sa wucewa ya yi ya shiga jirgin yaki da zasu tafi nan take sojojin Dubai da suka rako su suka ɗauko sauran sojojin suka sa su cikin jirgin suna musu fatan alkhari nan take jirgin ya ɗaga sai us. Kano A ɓangaren su Abba kuwa sun shirya shirin zuwa Sudan tsab Abba Ammi Ummi Hajjiya Fateema da Abba yace sai gobe sai kuma ya sake fasawa yace su tafi yau, shi kuma Haidar ya shirya tsab ya nufi saudiya dan ɗauko wa hajj Fateema mai aikin ta da kuma sakon da tace ya ɗauko mata a ɗakin ta sai murna yake zai haɗu da Fariza Abba ne ya kira Uncle Aliyu awaya akan yazo ya same su a Sudan dan su haɗu su taya Hajj Fateema neman afuwar iyayen ta to ya amsa da shi san nan suka wuce zuciyar Hajj Fateema sai bugawa yake haka suka bar Nigeria tare da sojoji 20 dan basu kariya duk abun da ke faruwa da Aryan basu da masani ya a kai. A ɓangaren Diyana kuwa Khalid ya bata kulawa bayan tafiya bgs dan kafin bgs ya tafi sai da ya sanar da Khalid abun da ke faruwa sosai Khalid ya basu kulawa ita da Hiyana tun da Hiyana ta tashi daga barci karfe 8 na safe take ta fama da aikin kuka dan taji yaya Khalid na waya ta system ɗin bgs ta ji shi yana waya da yaya Yusuf, yaya Yusuf yana faɗa masa bgs da Aryan suna gaɓar mutuwa dan bom ɗin jikin Aryan ya ki ciruwa tun da taji haka ta gane bgs ya tafi yaki sosai take kuka tana musu addu'ar dawowa lafiya haka ta fito daga part nasu ta tawo ɗakin da Diyana ke kwance ta zauna a gefen gadon da Diyana ke kwance tana kuka tana kallon Diyana face nata ya yi haske sosai saboda wahala da kuma jinin da ta zubar Khalid ya yi iya kokarin sa wajen ganin ya rarrashe ta amma taki yin shiru shi duk tunanin sa Diyana take wa kuka bai kawo a ransa taji wayar da ya yi da Yusuf ba dan lokacin da Yusuf ya kira shi bata ɗakin sai dai ya manta yanzu fa ita Hiyana matar bgs ce ta iya dayawa daga cikin bincike da bgs ke yi yanzu Duk wani motsi da mutun zai yi a gidan tana iya sani hakan yasa da taji abun da Khalid da Yusuf suka faɗa sai ta ɗauko wayar ta, ta fara kutsawa cikin na bgs dan ta tabbatar da in da yake ganin location ɗin wayar bgs ɗin ya nuna mata Dubai ne yasa ta kara shiga tashi hankali sosai, yanzu ta kware wajen iya bincike da sauran kana nan abubuwa har ta fara taka matsayi mai dan girma game da abubuwan da bgs ke koya mata. Ita kuwa Diyana ko motsi bata yi tana kwance kamar yarda bgs ya bar ta. Duk wanna abun da ke faruwa Fahad Zahra Amrat Lamrat ba su sani ba suna part na su suna sharar barci bgs ya hana a faɗa musu saboda cikin dake jikin su, shi kuma Fahad ya san Aryan baya nan amma bai san abun dake faruwa na bgs ya bi bayan Aryan ba kuma bai san meke faruwa da Diyana ba. 3pm jirgin su ya sauka a us har lokacin Aryan baya ko motsi kamar ba rai a jikin sa bgs ya sha mamakin ganin dubban jibga jibgan sojojin sun cika Airport ɗin kallon Shahram ya yi alamar neman karin bayani kasa Shahram ya yi da kai kafin yace "Sorry sir daman na sanar a office ne" murmushi kaɗan bgs ya yi kafin ya miƙe ya ɗauki Aryan ya saɓa shi a kafadar sa suka fito wajen jirgin, mamaki ganin bgs ya yi murmushi ya hana Shahram motsawa daga in da yake dan bai taɓa ganin murmushi bgs ba, ko magana bai fi sau uku bgs ya taɓa yi masa ba tsawon lokacin da suke tare shi yasa yau daya ga murmushi sa mamaki ya hana shi motsi. Bgs na fita rundunar sojoji sukayo kan sa a sukwane suka ansa Aryan dake hannun sa suka sanya shi cikin ambulance sojojin da suka jeru layi kuma suka fara ɗaga hannu suna sarawa bgs wuce wa ya yi bai ko kalli in da suke ba ya nufi motar da aka tana da domin ɗaukan sa jibga jibgan sojoji biyar ne suka yo wajen sa har suna rige rigen buɗe masa kofar mota, gidan baya ya shiga ya zauna bayan sun buɗe masa motar sanna ya dubi ɗaya daga cikin sojan yace "Anwar ina mutumin da aka kawo?" Cikin sauri Anwar yace "Yana hospital na wajen aiki" a fusace bgs yace "Nace ku bashi wani kulawa ne? Mutumin da zan kashe ta hanyar horo maza ku cire duk wata kulawa ku ɗaure min shi kafar sa a sama kan sa a kasa sai na zo" murya na rawa Anwar ya amsa da"to sir" da gudu ya bar waje umarni bgs ya yiwa sojojin akan su fito da sauran sojojin da suka taho da su, su sasu a mota su wuce asibiti da wuri. Cikin sauri suka fito da sojojin daga jirgin suka sasu a motocin suka shiga sukawa motocin key da gudun gaske suka bar airport ɗin suka nufi hospital. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu 💋 Duk Karfin Izzata 💋 💋The talent troupe writer's 💋 By Star Lady Page 60 SUDAN diran yamma su Abba suka yi kasan cewar Abba ya kira sarki baban Hajj Fateema ya sanar masa da zai zo kawo masa ziyara hakan ya sa sarki ya aiko motoci 5 akan a ɗauko su daga airport. Haka ko a kayi fadawan gidan sarki suka zo ɗaukan su dukkan tsofaffin cikin fadawan nan ba wan da ya gane Hajj Fateema ita kuwa duk ta waye su sai dukan uku uku kirjin ta keyi. haka suka shiga motocin gidan sarki dogarawa suka yiwa motocin key suka bar Airport ɗin sojojin da su Abba suka zo da su kuma wasu suka shiga mota ɗaya da yarage wasu kuma suka hau motar haya. Tun daga farkon anguwar su Hajj Fateema ta waro idon ta tana kallo, komai ya sauya anyi manya manyan gine gine amma duk da gine gine da akayi hakan bai sa ta kasa gane komai na wajen ba, kallon da take wa wajen. Bugun da zuciyar keyi ya kara tsanan ta sosai lokacin da idon ta ya sauka kan tampatsetsen gate ɗin gidan su duk da anyi ginin mai kyau a rushe na baya hakan bai sa ta kasa gane gidan su bane. Horn ɗaya sukayi masu gadi suka wangale musu gate ɗin gidan suka danna hancin motocin cikin gida ji take bugun gaban ta na kara tsananta sai ambato sunan Allah take har dogarawa suka yi parking a parking space na gidan nan take sojin da su Abba suka zo da su suka bubbɗe musu kofar motocin suka fito. Bayan sun fito daga cikin motocin dogarawa suka musu jagora zuwa fadan sarki wato baban Hajj Fateema da kyar Hajj Fateema ke ɗaga kafar ta saboda bugun da zuciyar ta ke yi. Da sallama suka shiga fadar sarki yana zaune saman kujerar sarautar sa fari tas kyakkyawa da shi kamannin sa ɗaya da Hajj Fateema duk da ya tsufa hakan bai hana kyan sa bayyana ba. Cikin girmamawa ya miƙe ya taro Abba tare da miƙa masa hannu suka gaisa kafin suka rungumi juna suna murmushi kamar sun san juna ɗaya bayan ɗaya Hajj Fateema ke kallon yan uwan ta dan gaba ɗaya suna fadan. Dum dum taji lokacin da idon ta ya sauka kan yaya Abdussalam dake zaune yana latsa waya ya kara kyau da cikan halitta yana sanye cikin jallabiya baka. iso sarki ya musu sanna ya wuce rike da hannun Abba suka koma saman kujerar mai zaman mutun 2 suka zauna wucewa su Ammi ma su kayi wajen su Maman Hajj Fateema suka zauna duk fadan ba wanda ya gane Hajj Fateema cikin nitsuwa sarki baban Hajj Fateema ya fara magana "Barkan ku da zuwa ina mai farincikin da wanna ziyara da ka kawo min Abubakar har ma tare da family ka gaskiya na yi farincikin da ba zai misaltu ba yanzu dai ga abinci can an shirya muku sanna akoi liyafa da na shirya muku na wanna ziyara gaskiya ba zan manta wanna ziyara ba muje kuci abinci a kai ku masauki ku huta zuwa dare sai mu gaisa da kyau ko?" Da fara'a Abba yace "Hakane muma munyi farincikin ganin ku cikin koshin lafiya" Abba na rufe baki maman Hajj Fateema hajjiya Hindatu ta ɗaga wa Abba gaisuwa jin muryan maman ta yasa Hajj Fateema jan dogon numfashi tare da yin kasa da kai tana sauke wa a hankali da fara'a Abba ya amsa kaisuwa nan take su Ammi ma suka gaida sarki Abdullah wato baban Hajj Fateema cikin nitsuwa yaya Abdussalam yaya Abdurahman suka gaida su Abba Abba na kokarin yin magana maman Hajj Fateema ta mike cikin ruɗu da kiɗima tace "Aminato!!" tayi maganar tana nuna Hajj Fateema a sukwane yaya Abdussalam ya ɗago kai kusan a tare suka dago kai da sarki Abdullah da yaya Abdurahman waro ido Khalil ya yi shima ya miƙe yana faɗin "Wallahi Oumma Aunty Amina ce ita ce" a tare Abdurahman da Abdussalam suka miƙe dan farko da Oumma tace Amina basu gane ta ba sai da Khalil yace ita suka lura da kyau suka ga ashe itace kasa da kai Hajj Fateema ta yi ta fara hawaye ta kasa magana Oumma na kokarin sake magana Abba yace "Ku zauna daman abun da ya kawo mu kenan akan batun Amina" ba musu suka koma suka zauna dukkan su idonsu na kan Hajj Fateema gyara zama Abba ya yi, ya fara magana shi dai sarki Abdullah ganin abun yake kamar a mafarki ita kuma Hajj Fateema sai kara nadama take a ranta tana kara jinjinawa uwa sai zancen zuci take "Duk gidan nan ba wan da ya iya gane ni sai uwata kai uwa ta daban ce duk wan da bai kyautatawa mahaifiyar sa ba ya yi asara yana cikin kunci uwa ta wuce wasa" sosai tayi nadamar sanya Oumma da tayi cikin bakin ciki. Tana cikin zancen zuci ta jiyo Abba na magana "Da farko dai muna masu baku hakuri dan neman yafiyar ku muka zo ga Amina mun taso ta a gaba ne dan tazo ta baku hakuri akan abun da ya faru kuyi hakuri ku yafe mata a kashe maganar nan tun da komai yazo da sauki hannun nagari ta faɗa" dakatawa da magana Abba ya yi yana son yaga action da zasu ɗauka kafin yaci gaba da magana. Sarki Abdullah ne ya yi gyaran murya ya fara magana "Lokacin da abun ya faru ni ban sani ba da bazan bar su Abdurahman su hukun ta mai kiwon nan ba tun da ba abun da ya yiwa Amina sai bayan ta fiyar Amina na samu labarin komai naji ba daɗi kuma na musu faɗa akan yanke hukunci ba bincike mun bi bayan Amina amma bamu same su ba na shiga tashin hankali wadda ya yi sanadiyar na samun hawan jini na ba rana ɗaya da zata wuce ban yiwa Amina addu'ar Allah ya tsare min ita a duk in da take kuma Allah ya dawo da ita lafiya munyi yawon neman Amina kasa daban daban bamu taɓa kawowa Amina na Nigeria ba sawon shakara 4 muka ɗauka muna neman ta a makwabtan kasashe amma shiru ba ita ba labarin ta mahaifiyar ta yi kuka har idon ta suka dai na gani sosai sai da muka fitar da ita waje aka mata aiki a idon san nan ta dawo gani da kyau ba zan iya misalta muku tashin hankali da muka shiga ba ga yan uwan ta maza nan har yanzu ba wanda ya yi Aure a cikin su bare na samu jikoki da zasu rinƙa ɗebe min kewar Amina khalisat ta yi Aure shekara 6 da suka wuce har yanzu bata taɓa samun haihuwa ba, in takai ce muku ko jiya sai da nayi kukan ɓatan Amina" ya kai karshen maganar tare da goge idon sa yana kokarin tare hawayen dake san zubowa. Kuka sosai Hajj Fateema take ta rarrafo akan guiwowin ta, ta kariso gaban sarki ta kama kafofin sa tana kuka tana faɗin "Na tuba Abbo kayi hakuri nayi nadama nayi dana sanin" hannu Abbo yasa ya ɗago ta yana faɗin "Ya isa haka kukan Amina ni daman ban rike ki a rai na ba na san yarinta ne ke damun ki a lokacin ni damuwata ɗaya in san in da ki ke kullun cikin yafe miki nake ki nemi gafarar Oumma ki da yan uwan ki" ya kai karshen maganar tare da sakin ta jikin ta har kerma yake ta nufi wajen Oumma tun bata yi magana ba Oumma tace "Na yafe miki Amina amma ina son sanin ina ki ka je? Tsawon shekarun nan" Hajj Fateema na kokarin yin magana Abba ya riga da cewa "Ni zan baku wanna amsa makiyayin da su Abdurahman suka kama suka rufe kanina ne shi Amina ta bi suka tafi dan tana son shi, nan Abba ya fara basu labari kamar yadda Hajj Fateema ta sanar masa tun ranar da suka bar gida har Auren su da bappa Haihuwar su Hiyana haukatata da Inna Habiba tayi da irin wahalar da su Hiyana suka sha da haɗa Auren su da su bgs da Abba ya yi da abun da Abu Abdurahman ya yiwa Hajj Fateema da rasuwar bappa duk sai da Abba ya basu labarin komai. Sun sha kuka sun tausaya wa Hajj Fateema san nan suka yi wa Bappan addu'ar samun Rahman Ubangijin nan dai a ka yayyafi juna Khalil sai murna yake ya ciro waya ya kira khalisat ya sanar mata Aunty Amina ta dawo da murna khalisat tace gobe zata kamo hanya sai murna jama'ar cikin fada ke yi. Da haka Sarki Abdullah wato Abbo yace su tashi suje su ci abinci suje su huta sai zuwa dare za'a karasa hira. Cike da farinciki suka mike Hajj Fateema rungume da Oumma ta suka nufi wajen cin abinci. Abinci ne mai rai da lafiya aka haɗa musu ba zancen pulako suka saki jiki sukaci suka sha sanna Yaya Abdurahman ya raka su masaukin baki yana tsoka nan Hajj Fateema wai tayi kiba daman zata yi kiba rungume sa ta yi tana dariya. Haka ya raka su Abba sai da ya tabbatar basa buƙatar wani abu sanna ya fito rike da hannun Hajj Fateema suka nufi wajen Oumma. To bari mu leko su bgs mu gani me suke kafin mu dawo su Abba sun huta. Us ....suna shiga Hospital ba ɓata lokaci turawa suka an sa su Aryan suka dukufa a kansu suka fara aikin ceto ran su. Sai safa da mar wa bgs yake a bakin kofa ɗakin da su Aryan ke kwance gaba ɗaya ya rasa nitsuwar sa. Ganin abun na neman fin karfin sa ne ya sa, ya ciro waya ya fara kiran layin Ummi bugu ɗaya Ummi ta ɗaga tsabar ɓacin rai da kyar ya iya buɗe baki ya fara magana "Ummi na san kece kawai zaki iya jurewa muna bukatar addu'ar ku Please na san Abba da Ammi duk ba zasu iya jurewa ba musamman Abba zuciyar sa ba zata iya ɗauka ba ki sanya Aryan a addu'a sosai yana cikin rashin lafiya" kallon Abba dake gefen ta Ummi tayi kafin tace "Zamuyi waya" bata jira amsar sa ba ta katse kiran dafe kan sa bgs ya yi yana mai jin zuciyar sa na masa zafin kamar zata fashe ta fito waje. Ya jima a tsaye a wajen yana tunanin halin da Aryan ke cikin babban likita ya fito ya same sa awajen sau uku likita na masa magana bai ji ba har sai da Shahram dake ɗan nesa da su ya matso ya taba sa yana faɗin "Oga a na magana" cikin sauri ya kalli likita yana faɗin "Ya jikin na su" cikin harshen turanci likita ya fara magana "Sauran sojojin munyi nasara ceto ransu sai dai zasu ɗauki kwana biyu kafin nan su dawo dai dai amma shi kuma ɗan uwan ka maganar gaskiya sai dai a masa wankin jini dan kwayoyin sun ratsa jinin sa sosai" waro ido sosai waje bgs ya yi a ran sa yana mai mai ta maganar Dr "Wankin jini kuma Aryan no it can't be never" ya yi nisa cikin tunani da yake Dr ya taɓa sa yana faɗin "Baku da zaɓi dole kasa hannu a masa wankin jini dan da sa hannu a takarda da Halin da yake yanzu duk ɗaya ne idan kuka barshi haka mutuwa zai yi idan kuma aka masa wanki jini idan ya yi Sa'a ya rayu idan kuma ba mu yi nasara ba mu na iya rasa shi yanzu kayi sauri kasa mana hannu a takarda idan ya mutu shike nan" kwata kwata bgs baya jin abun da Dr yake faɗe ya shiga duniyar tunanin hanyan da zai kuɓutar da Aryan daga wankin jini dan hakan ba zai yiwu ba ba zai iya sanya hannu a takardan yarjejeniya mutuwar Aryan ko tashin sa ba no ba zai iya ba dafe kan sa ya yi, ya fara zagaye wajen yana tunanin mafita zuba masa ido Dr ya yi kau da fuska Shahram ya yi daga kallon bgs yana hawaye dan yasan tsananin shakuwa dake tsakanin bgs da Aryan tun da yake a duniyar nan bai taɓa kallon yan uwa masu son junan su kamar bgs da Aryan ba yasan mawuyacin abu ne bgs ya yarda ya sa hannu akan takardan yarjejeniya akan rayuwa ko mutuwar Aryan ina ba zai yiwu ba. hawaye sosai Shahram yake yana tausayin bgs da Aryan shi kuwa Dr yana tsaye yana jiran bgs ya zo ya sanya hannun a kan takarda ayiwa Aryan wankin jini. Bgs kuwa yana can duniyar tunanin mafita yadda zai kuɓutar da Aryan dai dai lokacin kiran Hiyana ya shigo wayar sa hakan ya sanya ya dawo hayyacin sa cikin sauri ya duba wayar ganin my world ne ya bayyana a kan screen ɗin wayar yasa ya katse kiran ya kirata. Bugu ɗaya ta ɗauka cikin raunaniyar murya tace "Yaya Prince ina wuni?" Kasa magana ya yi saboda ɓacin rai harshen sa ta masa nauyi ya kasa buɗe baki "Yaya Prince lafiya?" Shiru ya mata ya kasa magana jin yadda yake numfashi yasa ta gane ba lafiya ba tattara nitsuwar ta tayi ta kara yin kasa da muryan ta, ta fara magana cikin girmamawa "Yaya Prince duk halin da ka ke ciki ka sanya a ranka ba mai fitar da kai sai Allah duk halin da zaka shiga na kunci karka manta da ambato sunan Allah da yiwa annabi salati da yiwa Allah godiya a duk halin da ka tsinci kan ka yanzu dan Allah ba dan ni ba muyi salatin Annabi tare kaji my Habibi?" Dogon numfashi yaja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya lokaci guda yaji harshen na shi ta ɗan sake maganganu Hiyana sun sa zuciyar sa ta ɗan yi san yi kasa kasa kamar mai raɗa yace "Allahumma sallahi ala muhammad waala Ali Muhammad kama sallaita ala Ibraheem wa ala Ali Ibraheema innaka hamidul maji Allahumma barik ala muhammad waala Ali Muhammad kama barakta ala Ibraheema wa ala Ali Ibraheema fil alamina inna hamidul maji" a tare suka fara salatin kuma a tare suka kai karshe yana kokarin yin shiru ta sake yin sauri faro salatin daga farko haka yasa shima ya daure ya bi bakin ta. Sau uku suna salati tare kafin tace "Yaya Prince meke faruwa?" Cikin nitsuwa ya mata bayani sama sama na abun da ke faruwa shiru ta ɗan yi kafin tace "Yaya Prince dan Allah kasa a kawo ni asibitin kaji?" "No Eshat me zaki zo kiyi?" "Dan Allah yaya Prince addu'a zan zo in yiwa yaya Aryan dan ba abun da yafi karfin Allah ya abun da bai da magani a al Qur'ani mai girma dan Allah yaya Prince ka bari nazo nayiwa yaya Aryan addu'a kaji?" shiru ya ɗan yi yana tunani shagwaɓe murya tayi tana faɗin "Haba my Habibi Allah idan baka amsa da eh ba zan maka kuka" yadda ta yi maganar har sai da ta ɗan sa shi murmushi cikin shagwaɓa tace "Yaya Prince murmushi yana maka kyau sosai" waya ce miki na yi murmushi?" "Babu wanda ya faɗa min daga zuciya ta naji" cool murmushi ya saki yana faɗin "My Eshat uwar rigima kin rama abun da nake miki kenan ko? wai daga zuciyar ki, kika ji, kaji ɗan bakin ta a wajen" turo ɗan baki nata tayi kamar tana gaban sa a shagwaɓe tace "Kai yaya Prince ai ba karya na yi ba kayi murmushi ne da gaske zuciya ta ta faɗa min ni dai yanzu dan Allah ka amsa a kawo asibitin nan idan nazo sai mu karisa maganar mu kaj" jinjina kai yayi kamar tana gaban ta yana faɗin "Ki shirya Shahram na zuwa yanzun nan ya ɗauko ki ya jikin Diyana?" "Jikin ta da sauki amma bata farfaɗo ba" tayi maganar cikin zumuɗi jinjina kai yayi kafin tyace "Kisa hijabi har kasa sanna ki sa nikaf da safan kafa da hannu kinji?" Da mamaki ta amsa da "to" kashe wayar yayi ba tare da yayi magana ba ya mai da aljihun wandon sa, ita kuwa mamaki ya kama ta aran ta tana mai mai ta maganar sa "kisa hijabi har kasa da nikaf tare da safan hannu da na kafa" a gefe guda kuma taji daɗin yadda ya bayyana kishin sa a kan ta, tunawa da tayi yace za'a zo a ɗauke ta ne yasa ta mike ta sanya hijabi a saman riga da wandon dake jikin ta ta ɗauko nikaf ta sanya tare da safan hannu da kafa kamar yadda ya umarce ta. Bayan ta gama shiri ne ta fito ta tsaya a harabar gidan tana jiran Shahram hannun ta riƙe da kyakkyawar jakar ta mai kyau da tsada baki kalan takalmin ta dake kafar ta da kyakkyawar basket na kayan abinci da ta ɗauka wa bgs. Bata jima da fitowa ba sai ga Shahram ya danno hancin motar sa cikin gidan a gaban ta yazo ya yi parking na motar tana kokarin buɗe motar ya yi saurin fitowa ya buɗe mata gidan baya ba tare da ta masa magana ba ta shige ta zauna tare da takure jikin ta waje guda saboda sanyin A.c dake cikin motar shi ma Shahram ya shiga yayi wa motar key bai ko kallin in da take ba ma bare ya san tana jin sanyi, yaƙi kallon tane dan karya yi laifi amana take awajen sa yasan ba karamin matsayi yake da shi ba awajen bgs yanzu tun da har ya iya aikan sa ya ɗauko masa matar sa lallai ya yarda da shi sosai addu'a yake a ran sa Allah ya ba shi ikon rike musu amana. da gudu ya figi motar suka nufin asibitin tun tana takure jikin ta har ta fara rawan sanyi duk Shahram bai sani ba. Ganin numfashi ta na kokarin yanke wa ne saboda sanyi yasa ta daure tace "Yaya dan Allah ka kashe A.c nan" a sukwane Shahram ya kashe A.c yana faɗin "Sorry madam" yayi maganar ba tare da ya kalli in da take ba har mamaki sai da ya bata ji yadda yake mata biyayya kamar wata babba shiru ta yi ta sunkuyar da kan ta kasa har suka isa asibitin ba wanda yace da wani kala. Tun daga nesa ta hango bgs a parking space na hospital ɗin ta tsorata da ganin yanayin da yake ciki duk ya sauya har yar rama sai da yayi bgs da bala'i tsabta amma yau shi ne yake tsaye jikin sa duk jini kuma bai damu ba lallai ba karamin tashin hankali yake ciki ba lokacin guda taji hawaye sun zo mata kokari ta yi ta danne su Shahram na tsaida mota kafin ya fito ya buɗe mata bgs dake tsaye a wajen ya sa hannu ya buɗe mata kofar motar cikin sauri ta fito tare da faɗa wa saman kirjin sa a tare suka sauke nauyayyar ajiyar zuciya, kasa kasa yace "I missed you My pleasure" kara shige wa jikin sa tayi da kyau ta shagwaɓe murya tana faɗin "Ni ma nayi kewar ka sosai" buɗe motar Shahram ya yi, ya fito ya bar wajen ya nufi ɗakin da Aryan ke kwance. Sun ɗan jima manne da juna kafin ya raba jikin su ya ruko hannun ta yana faɗin "Muje" "Yaya Prince bari na ɗauko jaka ta da basket ɗin abincin a cikin mota" sakin hannun ta ya yi, ya buɗe motar da kan sa ya fito da basket ɗin tare da jakar ta ya rufe motar tare da miƙa mata jakar ta shi kuma ya rike basket ɗin da hannu ɗaya, ya rike hannun ta da ɗayan hannun sa suka nufi ɗakin da Aryan ke kwance sosai bgs ya ɗan samu sauki a ransa tun lokacin da Hiyana ta sa shi sukayi salati tun lokacin ya cigaba da ambato sunan Allah a ransa lokacin guda yaji damuwar sa kaso 60 cikin ɗari ya gudu ya samu sauki sosai a ran sa. Da sallama suka shiga ɗakin su Aryan ɗin, Aryan na kwance saman gadon marasa lafiya duk da yana sume ya rame sosai yayi wani irin hasken wahala kallo ɗaya bgs ya masa ya kawar da kai dan bai san ganin Aryan a halin da yake cikin nan da sauri Hiyana ta karisa wajen da sauri Shahram dake zaune kusa da Aryan ya mike ya koma bakin kofar shigowa ya tsaya ajiye jakar ta tayi ta kwance nikaf ɗin fiskar ta, ta ajiye ta zauna a gefen gadon Aryan a hankali ta fara karanto addua'o'i tana tofa masa zuba mata ido bgs ya yi yana kallon. 30mins ta ɗauka tana yi wa Aryan addua'o'i kafin ta ɗago ido ta kalli bgs cikin sanyi murya tace "Yaya Prince ba wani allura da zaka masa ko wani magani da zaku bashi ya farka" shiru ya ɗan yi kafin yace "sharp brain kin tunamin akoi allura sai dai alluran da dadewa gomnatin ta hana amfani da shi shiyasa yanzu babu shi amma kamar ba zamu rasa a gida ba dan a baya muna yiwa sojojin mu idan irin haka ta faru da su, idan Allah yasa ma muna da Alluran ko na masa zai kai kwana biyu kafin ya farfaɗo bari na kira Yusuf ya bincika min tsofaffin magani gida mu gani" ya kai karshen maganar tare da ciro wayar sa daga aljihun sa ya laluɓo number Yusuf. Bugu ɗaya Yusuf ya ɗaga bgs na kokarin yin magana Yusuf ya katse sa da cewa "Ka dawo da Aryan gida akoi sauran alluran kwali ɗaya na duba basu yi expire ba" katse kiran ya yi ba tare da ya yi magana ba ya dubi Hiyana dake kallon sa tana jiran taji an samu alluran ko yaya kashe mata ido ɗaya ya yi tare da ɗaga ma ta gera ɗaya kasa tayi da kan ta dan taji kunya "Me ki ke kallo na?" Zazzakar voice na shi ya katse ta cikin sauri ta ɗago kai tana faɗin "Nifa ba da wata manufa na kalle ka ba kawai ina jiran in ji an samu alluran ne" "za kiyi bayani da kyau ne" ya yi maganar yana kokarin cirewa Aryan ruwan da suka sa masa shiru ta yi ita ma bata sake magana ba har ya gama cire wa Aryan komai da suka sa masa yana kokarin ɗaukan sa Dr ya shigo yana magana cikin harshen turanci "Tun ɗazun muke jiran ka kasa mana hannu mu fara yiwa Aryan aiki amma kayi shiru" ko kallon in da Dr yake bgs bai yi ba ya saɓi Aryan a kafaɗar sa ya nufi waje yana faɗin "Eshat muje" da sauri ta ɗauki jakarta, ta bi bayan sa ta bar musu basket ɗin abincin awajen. idan da sabo Dr ya saba da halin bgs shi baya tsayawa wai a sallami mara lafiyar da ya kawo abun da ya ga dama kawai yake. Dr ya tsaya yana tunani shi kuwa bgs ya wuce da Aryan wajen motar su Hiyana na biye da shi da gudu Shahram ya buɗe masa motar ya kwantar da Aryan a gidan baya ya gyara masa kwanciya da kyau sanna ya fito ya rufe motar ya kama hannun Hiyana suka shiga ɗaya daga cikin motocin sojojin da suka rako su asibin da kan sa ya ja su daga shi sai ita yayin da Shahram ya tuka Aryan. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai [8/19, 8:52 PM] SAFIYYA: 💋Duk Karfin izzata 💋 By Star Lady Page 62 ....."Me ya kawo ka gidan mu kuma?" Kallon su Abba ya yi kafin yace "Yaya ina ka san wan nan matar?" "Meke faruwa ne ku mana bayani mana" cewar yaya Abdussalam sarkin zuciya "Aliyu meke faruwa ai na kasan Fateem?" Cewar Abba ƙasa uncle Aliyu yayi da kai kafin ya fara magana "A saudiya na santa tun ranar da na fara ganin ta na kamu da son ta na bita amma sai tace min tana da Aure na ɗauka karya kawai take min bata son yimin magana ne hakan yasa nayi ta bibiyar ta ina ta kura mata har daga karshe dai na gane da gaske tana da Aure lokacin da nake bibiyar ta tayi ta zagina da faɗa min maganganu marasa daɗi dan kare mutuncin Auren ta ni kuma naki dai na binta har sai dana tabbatar da gaske tana da aure naji ciwo a rai na sosai maganar dana ke muku wajen shakara 6 baya kenan Fateema itace mace ta farko dana fara so arayuwa ta na bita, tun da na gane tana da aure shike nan ban sake jin son wata a rai na ba shi yasa kuke ta min zancen Aure na share ku dan ni a rai na ita kaɗai nake so ita kaɗai ne a rai na shiyasa na ki yin Aure na cigaba da zama na kawai" ya kai karshen maganar tare da miƙewa ya nufi waje yana faɗin "Yaya muje ni bana son ganin Fateema dan matar aure ce ni kuma zuciya ta har gobe akoi son ta a ciki bana son ganin matar wani" ya kai karshen maganar tare da ficewa ya bar palon kallon Abbo Abba ya yi yace "To Abbo munzo da kokon bara a baku Auren Fateema amma karku sanar da shi sai ta gama takaba zamuzo a ɗaura aure ba tare da ya sani ba bazata zan masa dan shekara da shekaru ina matsa masa yayi aure yaki sai yanzu Allah ya ƙaddara" murmushi Abbo yayi yana faɗin "Na bashi Auren Amina har abada Allah ya kai mu lokacin" da fara'a Ammi ta amsa zancen da cewa "To sai a bar ta ta gama takabar ta a nan sai munzo biki kawai sai mu tafi da ita yanzu ba zancen yin wata ɗaya ta dawo ta zauna da yan uwan ta sai munzo ɗaurin Aure sai mu wuce da ita kawai bayan an ɗaura" kasa Hajj Fateema tayi da kan ta miƙewa Abba yayi yana faɗin "Muje kar muyi tafiyar dare". Har wajen motocin da zasu kai su Abba airport su Abbo suka rakasu suna sumu sallama tare da tunatar da Abba akan kar su manta batun turo su Hiyana da mazajen su da fara'a Abba ya amsa da In Sha Allah ba zasu manta ba zasu zo ba jimawa. Da haka sukayi sallama su Abba suka shiga mota suka wuce Airport daga nan suka hau jirgin da ya kawo su suka koma Naija cike da tsarabar Sudan sai murna suke. Nigeria Suna dira Nigeria suka samu mummunar labarin mutuwar mijin Aunty Maryam wato Major haka washe gari suka shirya suka wuce Gombe dan zuwa gaisuwa. Kwanan su uku a Gombe suka juyo tare da Aunty Maryam dan ta dawo gida tayi takaba. A ɓangaren Inna kuwa su Abba basa nan Yusuf yasa aka rataye ta bayan dawowar su Abba ne suka samu labari Abba da kansa ya ansa ɗan da ta haifa ya miƙa wa Ummi yace ta rike sa da amana da murna ta ansa ɗan aka fara bashi madara yaron kyakkyawa da shi kamannin sa ɗaya da bappan su yaya Bello yana cike bulbul abun sa Ummi bata da matsala ta amsa ɗan ta san cewa laifin wani baya shafan wani Abba ya hana a faɗa wa su Diyana ɗan inna ne dan yasan idan suka sani yaron ba zai taɓa tashi cikin jin daɗi ba dan haka sai ya sanar da su akan ɗan Inna ya rasu ya bawa Ummi akan idan sun zo sun tambayi ɗan waye Ummi tace musu daga Katsina ta ɗauko shi da haka Abba ya rufe maganar. After 2 days Aliyu Haidar takwarar uncle Aliyu wato Haidar ɗin Ammi ya dawo daga tafiyar da yayi zuwa saudiya sai murna yake sun dai dai ta da Fariza sai murna yake sosai ya dawo tare da Hindu mai aikin Hajj Fateema suna shiga gida kai tsaye palon Abba ya wuce da Hindu nan ya samu su Abba gaba ɗaya suna zaune suna tattaunawa akan bikin Ahmad da Omar dan tare za'a haɗa da sallama ɗauke a bakin sa ya shigo palon nan idon gaba ɗaya jama'ar palon ya dawo kan sa wuce wa ya yi kusa da uncle Aliyu wato takwarar sa dake zaune kusa da Abba ya zauna yana faɗin "Wayyo na gaji" Abba na kokarin yin magana Aisha da Sadiq suka miƙe a tare suna faɗin "Mama" sunyi maganar suna kallon Hindu mai aikin Hajj Fateema kallon Hindu Abba yayi kafin ya dawo da kallon sa kan su Sadiq kallon su Hindu take ta kasa magana mamaki ya kama gaba ɗaya jama'ar palon sun kasa magana Ammi ce tayi ta maza tace "Aisha maman kuce?" Da sauri Aisha tace "Eh Ammi itace maman mu ina da hoton ta tun bamu girma sosai ba ta tafi aiki a saudiya ta barmu bata kara dawowa ba" ta kai karshen maganar tare da sakin kuka mai tsuma rai alama Ammi ta mata da hannu akan tazo da sauri ta tafi ta faɗa jikin Ammi tana kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro, sosai Ammi ke rarrashe, shi kan Sadiq ya kasa magana zubewa kasa Hindu tayi tare da sakin kuka tana faɗin "Wallahi na san ban kyau ta muku ba akan neman duniya nayi watsi da ƴaƴana ku yafe min" jinjina kai Abba yayi kafin yace "Eh gaskiya kam Hindu baki kyau ta ba ko kaɗan in da hanyar kyau tawa ma yabi baki bishi ba har da ƴa mace kika watsar kika tafi dama dai mazane dukkan su biyu to da da ɗan sauki kin san haɗarin da mace take da shi kuwa? Har alkawari Allah ya yiwa wadda ya samu ya mace Ubangiji yace duk wanda ya haifi ƴa'ƴa mata uku ya basu tarbiya har ya aurar da su basu taɓa zina ba ya wa wanna mutumin alkawarin gidan aljanna ƴa mace ce ke kai iyayen ta wuta farat ɗaya haka kuma ita ke iya zama sanadiyyar shiga aljanna iyayen ta farat ɗaya ƴaƴa mata ba abun wasa bane abun a sa musu ido da basu kulawa ne kamar yarda manzon Allah (SAW) yace mata na sa rauni hakane dayawa daga cikin mutane idan akace musu mata na da rauni suna ɗukan abun, kamar mace bata da karfi ko bazata iya yin abun da na miji yayi ba, to ba haka annabi yake nufi ba abun da annabi yake nufi da raunin mace zuciyar su mata suna da abubuwa biyu zuwa uku a zuciyar su wadda shi annabi ke nufi da raunin mace, abu na farko mace na da kawa zuci abun da ake cewa kawa zuci ya kunshi tausayi san yan uwan ta, mace ba zata iya tafiya waje tayi sati tana lafiya ba tare da ta nemi gida taji halin da suke ciki ba saɓanin ɗa namiji wadda zai iya tafiya yayi shekara ba tare da ya tambayi ina kanin sa wane aa ina wane amma mace tana kiran gida sai ta lissafo ɗaya bayan ɗaya ta tambaya suna ran ta a ko da yaushe mace ce tana da tausayi fiye da namiji dan shi namiji yana da dakakkiyar zuciyar da ko abu ya bashi tausani zai iya jurewa ya hakura ya cire abun ya watsar saɓanin ita mace da duk yadda ka kai da yi mata abun da ba daɗi idan abun rashin daɗi ya same ka sai ta tausaya maka barina ɗauki misali da su Diyana yanzu haka duk abun da Habiba ta musu nan muddin aka ce musu Allah sarkin yaron nan bai da kowa zai taso cikin wahala da rashin jin daɗi wallahi da wuya na gama rufe baki basu yi rige rigen cewa zasu ansa yaron ba duk wani abun da mahaifiyar yaron ta musu zasu mance da shi wanna shine kalan raunin da annabi ke nufi bawai mace ba zata iya yin wani aiki da namiji yayi da sauran su ba yanzu zaka iya sarrafa zuciyar mace ko mai girman ta kuwa abu kaɗan zaka mata ta sauya daga yadda take shakara da shekaru wanan ɗaya ne daga cikin babban haɗarin barin yar ki mace ki tafi neman wani abu wai shi kuɗin, abun da a duniya zaki bar shi ki sani ƴaƴan nan da kike gani kamar ke kike da hakki a kan su to suma suna da hakki a kan ki kuma ki sani ɗaya bayan ɗaya sai Allah ya tambaye ki ya kika kula da su a ranar da baki baya karya dole ki faɗi duk wani abu da kika musu tarbiyyar su da sauran su, wan nan babban kuskure ne ya kamata ku gyara ku ja ƴaƴan ku mata ajiki ku zama tamkar kawayen su kuyi wasa da dariya da su ta yadda zaku saba ya zamto bata ɓoye miki komai nata a matsayin ki na mahaifiyar ta karki wani nuna kamar kin haifeta kin girme mata aa ki jata a jiki ku zama kawaye dan duniyar yanzu ta wuce tunanin mai tunanin ba dan Allah ya tsare yaran nan da karinyar sa ba kina tunanin a zaman nin nan zaki dawo ki same su ne? To ya kamata wan nan ya zama izini gare ku mata Allah ya kyau ta" Abba na yin shiru Ammi da Ummi suka ansa sai da suka wa Hindu faɗa mai ratsa zuciya sanna Ammi ta umarci Aisha da ta rakata ɗakin su taje tayi wanka ta huta wucewa Aisha tayi tana kuka ta fita jiki ba kwari Hindu ta bi bayan ta tana mai danasanin abun da ta aikata sai kasa take da kai dan kunyar ƴaran nata take kallon su Ammi Abba yayi kafin yace "Kuje zamu karasa maganar bikin da daddare" yana kai karshen maganar ya mike ya wuce bedroom na shi da haka su Ammi suka fice kowa ya koma part na shi uncle Aliyu ma ya wuce part na shi. After 4 month Us Tsaye suke Yusuf Aryan Fahad Khalid a bakin labour room da Lamrat ke ciki tana nakuda sai safa da mar wa Yusuf yake yana ta faman haɗa zufa shiru su Khalid suka tsaya suna addu'ar Allah ya sauke ta lafiya dai dai lokacin bgs ya iso shida Hiyana dake ta masa kuka sai ya kawota taga Lamrat shi ne ya bar wajen aiki dole yaje gida ya ɗauko ta ya kawota kallon Aryan yayi yana faɗin "Ta haihune?" Girgiza kai Aryan ya yi yana faɗin "A'a tun da suka shiga da ita likitocin basu fito ba" "Ok ni zan koma kome yake ciki ka sanar da ni awaya ga Eshat nan" ya kai karshen maganar tare da dafa kafaɗar Yusuf dage zagaye wajen yana faɗin "Addu'a zaka nitsu ka mata ba zagaye ba" ɗago idon sa da suka rikiɗe suka yi jaa Yusuf yayi yana kokarin yin magana Dr ta fito hannun ta rike da baby boy tana ta murmushi da sauri Hiyana ta tari Dr tana murmushi tasa hannu da nufi ta ansa baby zuba mata ido Dr tayi Hiyana ta ruɗe ta rasa ta yadda ake rike baby dan bata taɓa ɗukan jinjiri ba girgiza kai Dr tayi san nan ta wuce ta ta nufi wajen bgs da gudu Hiyana ta shiga ɗakin da dr ta fito wato in da Lamrat ke kwance. Dr kuma ta tana zuwa wajen su bgs ta miƙa wa bgs dan a tunanin ta shi ne baban baby kasan cewar taga babyn ya ɗan yi kama da shi hannu yasa yana son ansan baby bai iya rikewa ba mamaki Aryan yake wai yau bgs ne har da kai hannu zai ansa baby tab Allah mai iko abun da basu taɓa tunani ba arayuwar su bgs ɗin da bai son ganin babyn da ya kai shekara ɗaya ma bare jinjiri ko lokacin da Aunty farida ta Haifi Junior ba yadda ba'ayi da shi ba yaje yaga baby yaki shi idan ba yaro ya kai 4 years ba baya ko ɗaga ido ya kalli yaro ba wai kuma dan baya son ƴaƴan ba haka ra'ayin sa yake dan yana bala'i son yara kam sosai amma yau har da sa hannu zai ansa jariri lallai Allah mai iko. Ita kuwa Dr ganin bgs ba zai iya rike babyn bane yasa ta riƙe baby da kyau cikin harshen turanci tace "Kana baban baby kuma baka iya ɗaukan baby ba amma kuma ka iya bawa maman baby cikin babyn ai ko?" Toshe baki Aryan yayi saboda dariya da ta kubce masa, shi kuwa Khalid taya Dr murna yake a ransa yana faɗin "Lallai dr kin yi Sa'a idan da abaya ne ai ko kallon bgs ba zaki yi ba bare kice masa ya iya bawa mace ciki tab ai da a baya ne kika masa wan nan magana da yanzu kina gadon asibiti ko ana shirye shiryen jana'izar ki eyee lallai dr kin tsallake rijiya da baya" shi kuwa bgs dogon tsaki yaja tare da wucewa ya bar wajen ya nufi motar sa ya shiga, da sauri Aryan ya kariso wajen ya ansa baby duk da shima ba wani iya rikewa yayi ba sai da Dr ta gyara masa yana kokarin yin magana sai ga Shahram ya kariso wajen hannun sa riƙe da rafan bundir ɗin dala wadda akalla zai kai daya 50k ko sama da haka ya miƙa wa Aryan yana faɗin "Sir gashi in ji Oga bgs wai a bawa dr" murmushi Aryan ya yi har ransa yaji daɗi yadda bgs baya nuna musu bambanci duk da cewa yafi kaunar sa amma yana kokarin ya nunawa su Yusuf suma haka yake kaunar su da ya shiga damu ganin bgs baiwa dr kyauta ba dan yasan idan Diyana ce ta haihu sai yayi wa gaba ɗaya hospital nan kyau ta sai kuma gashi shima Yusuf da matar sa ta Haihu an ma dr kyau ta sosai Aryan yaji daɗi kuma ya kara jinjinawa adalcin da bgs ke kokarin gudanarwa a tsakanin su. "Dr zan iya shiga inga matata" cewar Yusuf girgiza kai dr tayi kafin tace "A'a ka ɗan jira tukun nan" zama saman kujera Aryan yayi rike da baby a hannun sa sai faman gyara masa rikon dr take da sauri Khalid ya matso ya ansa baby shi ya fisu iya riƙe babyn miƙewa Aryan ya yi ya miƙa wa dr kuɗin da bgs ya bata nan take ta fara washe baki tana zuba godiya key ɗin motar sa ya ciro daga aljihun sa ya miƙa wa Fahad dake tsaye yayi tagumi kamar mai tunani sai miƙa masa key Aryan yake amma hankalin Fahad baya wajen "Fahad me kake tunani?" Aryan ya tambaya yana kallon face nashi yar firgigit Fahad ya yi kafin yace "Yaya Aryan ba dole nayi tunani ba a na cewa Haihuwa na da hawala ashe faɗe a baki ma ba'a faɗan komai sai an ga wahalar a ido yanzu haka amri ma zata sha wan nan wahala? kai gaskiya mu daga baby ɗaya bazamu karaba wahalar nan tayi yawa kai" kallon Khalid Aryan ya yi abun ma dariya yaso basu wato daga baby ɗaya bazasu karaba to sanda zasu karama waya sani matsowa Yusuf ya yi kusa da shi tare da dafa kafaɗar sa yana faɗin "No Fahad ko wace mace da kalar yadda Haihuwa ke zuwa mata yanzu dai addu'a zaka mata Allah ya raba lafiya" miƙa masa key ɗin motar Aryan ya yi yana faɗin "Ka mata addu'a muma muna taya ku yanzu dai ɗauko min kuɗi a cikin mota bari na bawa dr gift" da kyar Fahad ya iya ansan key ɗin gaba ɗaya jikin sa a mace ya tsorata da ganin yadda Lamrat ta sha wahala kafin a shiga da ita labour room wan nan ma bai ga wahalar dake cikin labour room ɗin ba da kyar ya iya cewa "Nawa zan ɗauko maka yaya Aryan?" "Ko nawa ma ka ɗauko ka bawa dr" juyawa yayi ba tare da ya sake magana ba yana kokarin barin wajen Khalid yace "Ga nawa key ɗin nima ka ɗauko mata kuɗi a motar" dawowa ya yi ya ansa key ɗin Khalid san nan ya wuce yana tafiya kamar wadda kwai ya fashewa a ciki. Bayan ta fiyar sa Khalid ya dubi Aryan yace "Kai Fahad fa da gaske ya tsorata da lamarin Haihuwa" girgiza kai Aryan yayi kafin yace "Ai ba Fahad kawai ba ni kai na na kara jinjinawa mata kullun a baki muke jin sunan Haihuwa to yanzu munga kaɗan daga ciki ba a banza Allah ya kira uwa sau uku kafin ya kira uba sau ɗaya ba yanzu ba yan dukka wan nan wahala ta nakuda Allah yasa ta Haihu lafiya kuma tazo ta kara ɗauka wa ta hawalar shayarwa reno tarbiya kuma duk abun da yaran nan zasu yi mara kyau ita za'a ɗaurawa laifi idan mai kyau ne kuma sai a ce mahaifin su dan rashin a dalci irin na ɗan adam Allah dai ya sakawa duk wata mace da ta Haihu ta gina kanta a kan koyar wan manzon musamman (SAW) alkhari da gidan aljannatul firdaus" jinjina kai Khalid ya yi yana faɗin "Gaskiya dai kam mata suna kokarin fatan mu muma muyi kokarin wajen yi musu adalci" Yusuf na kokarin yin magana Fahad ya dawo hannun sa rike da rafan dala kusan irin wadda bgs ya bawa dr sai dai wan nan bai kai na bgs yawa ba rafa uku ne a hannun sa, nashi rafa ɗaya na Aryan ɗaya na Khalid ɗaya haka ya miƙa wa dr ta ansa sai murna take tana washe baki kamar zata sume dan dadi dai dai lokacin Hiyana ta fito daga ɗakin da aka kwantar da Lamrat tana faɗin "Yaya Yusuf Lamrat na kiran ka" tun Hiyana bata gama rufe baki ba ya mike da sauri ya shiga ɗakin dawowa kusa da Aryan Hiyana tayi ta zauna tana lekan baby tana son ɗauka bata iya ba mamaki Aryan yake har yanzu ita dai Hiyana shiru ba ciki ba labari. Suna zaune shiru wayar Aryan ya fara kara yana dubawa yaga Abba ne cikin sauri ya ɗaya tare da manna wayar a kunnen sa yana faɗin "Hello Abba" daga ɗayan ɓangaren Abba yace "Aryan jirgin mu ya sauka yanzu kuna gida ne ko dai kuna asibitin" "Abba karka damu na faɗa wa sojojin in da zasu kawo ku ai" "To ya jikin Lamrat ɗin ta sauka ne?" Da murmushi Aryan yace "Eh Abba ta sauka yanzun nan mun samu soja" "Alhadulillah Alhadulillah Allah mungodema sai mun kariso" "to" kawai Aryan yace sanna ya katse kiran da murna Hiyana tace "Yaya Aryan dasu Ammi Abba yazo" "Da su kowa a kazo dan munce a nan za'ayi suna har su kawun ku Abdussalam suma zasu zo jibi dukka family zasu zo dan bgs yace ba zamu koma Nigeria yanzu ba a nan za'ayi komai" tsabar fariciki Hiyana bata san lokacin da ta tashi ta buga tsalle tana tafiba Allah sarki Diyana Zahra cikin su yayi nauyi Zahra haihuwa yau ko gobe itama Diyana cikin nata yanzu ya shiga wata na 8 sun yi nauyi shiyasa Aryan yace a barsu a gida itama matar Hisham tana fama da tura nata cikin Haihuwa yau ko gobe. After 1 hour manya manyan motocin masu numfashi ne su kayi wa asibitin dirar mikiya kan kace me jiniya ta kewaye ko ina manya manyan jibga jibgan sojojin ne suka diro daga saman nasu motocin suka bubbuɗewa su Abba motocin su Fahad na tsaye awajen parking space ɗin hospital ɗin shi yayi wa su Abba jagora zuwa in da su Aryan suke da gudu Hiyana ta mike ta faɗa jikin Ammi tana dariya tana faɗin"Oyoyo Ammi na" Ammi tasha ruwan mamakin ganin Hiyana wayam babu ciki ita duk a tunanin ta zata ga Hiyana da katon ciki ɗan wata 5 ko 6 amma sai taga shiru ba Ammi kaɗai ba har da Abba da Ummi duk sun yi tunanin Hiyana na da ciki dan Abba ba abun da yake buri da ya wuce yaga ɗan bgs a duniya. Ɓoye mamakin su, sukayi suka rungumi Hiyana suna farinciki amma Ammi ta shiga waswasi sosai tunani take "to ko dai har yanzu da matsala tsakanin yaran nan ne ko basu dai dai ta kan su bane basa samun kwana waje guda" da wanna tunani suka shiga ɗakin da Lamrat ke ciki an mata alluran barci dan ta huta tana ta sharar barci Yusuf na zaune kusa da ita ga baby na kwance gefen ta wucewa Ammi tayi ta ɗauki baby tana faɗin "Masha Allah yaro mai kama da Auntyn sa Diyana wallahi kaman su ɗaya sak har ɗan bakin" da sauri ta matso tana rike da ɗan inna wadda Abba ya sanya masa suna Ayaam tace "Ai kuwa dai ɗan nan ba in da ya baro Diyana a kamanni da rana ɗaya suka haihu da sai ince anyi canji" sai murmushi jama'ar ɗakin suke musamman yaya Ahmad da ya kusa angwancewa gasu yaya Omar su hajjo anzo Us sai kalle kalle ake gaba ɗaya family sun zo saura mutanen sudan da Aunty farida da Aunty farida da Aunty salma su kuma sai gobe zasu zo mutanen sudan kuma sai jibi. Kallon Aryan Abba yayi yana faɗin "Aryan tun da komai yayi dai dai ka ansa sallama mu wuce gida zai fi ko?" Gyaɗa kai Aryan yayi yana faɗin "Eh Abba hakan yafi ku shirya komai bari nayi magana da likitocin" ya kai karshen maganar tare da wucewa ya fice daga ɗakin. Tun ba'a basu sallama ba Yusuf ya ɗauki Lamrat kamar yar baby tana barci suka fice daga ɗakin su Abba suka bi bayan sa kai tsaye wajen motocin su suka nufa. Ko da Aryan ya dawo ɗakin ba kowa girgiza kai kawai yayi yabi bayan su nan ya samesu har sun shige motocin su suna jiran shi Ammi na rungume da baby shiga nashi motar shima yayi a tare sukawa motocin key suka bar hospital ɗin da gudun gaske. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu [8/20, 9:49 PM] SAFIYYA: 💋Duk Karfin izzata 💋6 By Star Lady Page 63 .... Suna isa gida Yusuf ya ɗauki Lamrat zai wuce da ita part nasu Ammi tace "Sannu Yusuf" kasa ya yi da kai yana ɗan satar kallon Aryan wucewa Aryan yayi ya nufi part nasa a ransa yana faɗin "Ai in dai su Ammi ne ma kaɗan ka gani yanzu zasu ma gargajiya ni dai kam ba wanda zai rabani da matata wlh idan kuma suka ɗauke ta to zasu ga tsiya a ɗakin zan rinƙa kwana" da wan nan tunanin ya wuce part na shi nan ya isko Diyana na sana'ar wato barci bata da aiki sai barci toilet ya wuce dan yin wanka. Shi kuwa Yusuf haka ba dan yaso ba ya wuce part ɗin Aiman da lamrat dake ta faman barci saboda alluran da ta sha a Part ɗin Aiman su Ammi suka sauka kasan cewar bedroom uku ne a sama uku a kasa sai su Ammi suka ɗauki saman bene Ammi ɗaki ɗaya Ummi ɗaya Abba ɗaya kasan kuma suka barwa innar yaya bello dasu yaya Bello tare da su Aisha shi kuma Sadiq ya wuce bq dake ta baya. Ita kam Hiyana gaba ɗaya tarewa tayi a ɗakin Ammi ga sabon baby san nan ga Ammi da gudu Zahra ta shigo ɗakin tana tura katon cikin ta Haihuwa yau ko gobe hayewa saman gadon tayi suka zubawa baby ido sai barcin sa yake daga ita har Hiyana ba wanda ya iya ɗaukan baby sai dai su zuba masa ido yana kwance suna kallon sa amrat Diyana basu san meke faruwa ba dan barci suke wucewa Ammi tayi ta nufi toilet dan wanka. Sai misalin karfe 9 na dare Bgs ya dawo gidan kai tsaye part nasu ya wuce yayi wanka ya shirya cikin jallabiya fara tas ya gyara gashin kan sa sai fitinan kamshin perfume ke tashi a jikin sa kai tsaye part ɗin Aiman ya nufa yana shiga Khalid ya shigo ya biyo Zahra dan duk sun tattaru awajen Ammi sun makale a gado suna kallon sabon baby lamrat ma ta tashi gasu Diyana duk sun haɗu sai hira suke anyiwa baby wanka an gyara shi an sanya masa kayan sanyi yayi kyau sosai sai barci yake zubawa abun sa dukkan su ba wanda ya iya ɗukan baby sai dai su zuba masa ido kawai suna kallon sa. Da sallama bgs da Khalid suka shigo Ammi na tsaye gaban table tana haɗawa Lamrat tea mikewa su Hiyana su kayi zaune a saman gadon sai satar kallon bgs Hiyana take dan tana ganin call nashi har sau uku taki ɗauka ko kallon in da take bai yi ba ya wuce kusa da Ammi ya zauna saman sofa dake ɗakin yana faɗin "Sannun ku da zuwa Ammi ya hanya?" da fara'a Ammi tace "Yauwa mun same ku lafiya?" "Lafiya lou mun samu karuwa" "Eh kun zama iyaye" shiru yayi dan bai san me zai sake cewa ba dan wanna mun samu karuwa da yace ma Aryan ne ya faɗa masa abun da ake cewa idan an haifi yaro kallon sa Ammi tayi kafin ta kawar da kallonta, ta fara magana cikin harshen fullanci "Oh kai dai wato har yanzu baka canza ba ko fatar alkhari da akewa wadda ta haihuma baka iya ba" hannun Ammi ya riko cike da girmamawa yace "My Ammi yanzu ban yi kokari ba?" "Aa bawani kokari da kayi ya kamata ka iya yiwa mutun fatan alkhari da sauran abubuwa makamantan haka" kasa Ammi tayi da murya kafin tace "Yanzu idan ka tashi kace wa lamrat Allah ya raya zata ji daɗi" matse hannun Ammi yayi cikin nashi yana faɗin "To my Ammi zanyi yadda kike so" "To Allah ya maka albarka" "Amin" ya amsa tare da sakin hannun Ammin ya zuba mata ido har ta karisa haɗa tea ɗin ta ɗauka ta nufi gadon da su Hiyana ke kai sun nitsu tsit suna kallon baby ita kuma Hiyana sai satar kallon bgs take. Ko kallon in da take bai yi ba ya mike ya fita ya nufi ɗakin Abba da sallama ɗauke a bakin sa, kwance ya isko Abba saman gado gefen gadon ya zauna yana faɗin "Sannun ku da zuwa Abba ya hanya" mikewa zaune Abba yayi yana faɗin "Hanya Alhadulillah mun same ku lafiya?" "Lafiya lou Abba" shiru suka ɗan yi kafin Abba yace "Safras kana da matsala da matar kane?" Da sauri bgs ya ɗago kai ya kalli Abba da mamaki yace "Matsala kuma Abba ita tace maka muna da matsala?" Girgiza kai Abba yayi yana faɗin "Aa ni kwata kwata ma ban yi magana da ita ba kawai a nawa ganin ne kamar kuna da matsala" "A'a Abba babu wata matsala a tsakanin mu" shiru Abba ya ɗan yi kafin yace "To ina son kuje asibiti a duba min ku akan batun Haihuwa" sai yanzu bgs ya gane me matsalar da Abba ke son faɗa, shi kan shi hakan na damun sa sai dai ya ɓoye nashi damuwar ne dan ganin Hiyana na damuwa sosai akan batun Haihuwar sai shi ya ɓoye nashi dan ya kwantar mata da hankali "In Sha Allah Abba zamuje ni kai na ina son muje ɗin" murmushi Abba yayi wadda tun da yazo sai yanzu yayi dan ya shiga damuwa duk tunanin sa bgs da Hiyana basa zaman lafiya ne to yanzu tun da yaji suna zaman lafiya sai yaji sanyi a ransa. Da haka suka yi sallama da bgs ya fito ya shiga wajen Ummi ya gaida ta lokacin Ayaam na barci bai ma lura da shi ba ya fito ya koma ɗakin Ammi nan ya samu duk su Diyana mazan su sunzo sun ɗauke su saura Lamrat Ammi Hiyana sai baby da aka haifa satar kallon Ammi yayi ta kasan ido kafin yace "Eshat tashi mu tafi" make masa kafaɗa tayi tana faɗin "A'a yaya Prince ni zan kwana da sabon baby da Ammi" kallon Ammi yayi da kyau cikin sauri Ammi ta kawar da kallon ta daga gare su ita kuwa Lamrat tuni ta ci abinci ta sake mai da barci abun ta tana huta gajiya. "Ammi sai da safe" ya faɗa tare da juyawa ya fice. Yana fita Ammi ta dubi Hiyana tace "Humaira tashi ki bi mijin ki" shagwaɓe murya Hiyana tayi tana faɗin "Dan Allah Ammi ki barni a nan tun da ya hakura ya tafi" "waya ce miki hakura yayi ai wan nan cemin sai da safe da yayi sako ya bani dan haka tashi ki tafi karki mai dank uwar banza" turo baki Hiyana tayi ta sauko daga gadon ta nufi hanyar fita. Har ta kai bakin kofar fita sai kuma ta juyo da gudu ta dawo tayiwa baby kiss a kumatu san nan ta fice daga ɗakin ta nufi part nasu har cikin ranta Ammi ke tausayin Hiyana dan yadda take son baby gashi ita kuma har yanzu shiru Allah bai bata ba. Lokacin da ta shigo yana kwance saman gado ya lumshe ido kamar mai barci sallama ta masa a cikin zuciya ya amsa wucewa tayi ta nufi toilet tayi wanka ta fito ta wuce dressing room ta shira cikin wasu shegun kayan barci riga zuwa cinya da yar pant ɗin sa ta gyara lallausan bakin gashin kan ta sanna ta fashe jikin ta da perfume mai bala'i kamshin ta dawo ɗakin tare da hayewa saman gadon idon sa alumshe sai shakan kamshin perfume na ta yake amma yaki buɗe ido kasa kasa tace "Kayi hakuri yaya Prince" shiru ya mata kamar bai san da mutun awajen ba faɗawa saman kirjin sa tayi tare da sakin kuka mai ɗan sauti. Jin ba kukan shagwaɓan take ba kukan gaske ne yasa ya waro idon sa a saman kyakkyawar face nata "Subhanallah Eshat me yayi zafi kuma na kuka har da hawaye?" cikin kuka tace "Yaya Prince nima ina son in ga baby na an kwantar min da shi a nan, kaga babyn Lamrat kyakkyawa ne sosai mai kama da Diyana" rungumeta yayi yana faɗin "Karki damu ki ci-gaba da yi mana addu'a In Sha Allah, Allah zai bamu muma amma gobe zamuje muga dr kiyi shiru kinji" ya kai karshen maganar tare da sanya kyakkyawar hannun sa yana goge mata hawaye kwanciya tayi lamo a saman faffaɗar kirjin sa tana jin zafin rashin samun cikin ta gashi su Diyana duk sun kusa Haihuwa da haka har barci yayi awon gaba da ita. Shi ma bgs ɗin da tunanin rashin samun Haihuwar su barci ya ɗauke sa. Washegari girjin su Aunty farida ya sauka gida ya kara cika sai murna suke fariciki wajen family nan baa magana a ranar da yamma sarki Abdullah wato Abbon Hajj Fateema ya iso shima da gaba ɗaya family sa tsabar farinciki Abbo kamar ya mai da su hiyana cikin sa dan murna haka Oumma ma taji daɗin ganin su barin ma su yaya Abdussalam murna awajen su ba'a magana sai murna suke. After 1 week Ranar suna yaron yaya Yusuf yaci sunan Bappa wato Ahmad wadda Abba da kan sa ya raɗawa yaron suna sunyi murna idan nace zan tsaya zayyana muku kyaututtukan da Lamrat da yaya Yusuf suka samu to sai mu kare book nan gaba ɗaya bamu kammala ba sun samu kyaututtuka ba na wasa ba dan shi bgs kyautan Company kayan sawa irin su jallabiya ya bawa baby yace a buɗe masa baby's Account ana zuba masa riba sarki Abdullah kuma ya bashi kyautan gokuna 10 su yaya Abdussalam dukkan su kyautan 1m suka bawa yaya Yusuf Aryan ya bawa Lamrat kyautan dankareriyar mota Roll-Royce boat Tail shi kuma Yusuf kyau tan kuɗi ya zuba masa a Account Abba da Uncle Aliyu kam na su kyau tan ma ba'a magana dan ya wuce tunanin mai tunan baby company guda aka buɗe masa a ɗakin sa na kayan sawar sa dan kayan sa sun cike ɗakin sa sosai. Duk in da Aunty farida zata je tana manne da baby kamar zata mai da cikin ta bata barin kowa ya ɗauka. an sha shahalin bikin suna. Ranar da aka yi suna da safe da yamma Abba ya tara gaba ɗaya family a harabar gidan yasa aka zuba kujeru na alfarma kowa ya hallara nan Abba ya ciro kuɗi mai tarin yawa ba tare da ya kirgaba a gaban kowa ya miƙa wa Abbo yana faɗin "Sadakin Fateema ina son yanzu a ɗaura Aure" da fara'a Abbo ya amsa ya miƙa wa yaya Abdussalam san nan shima ya ciro kuɗi dayawa daga aljihun sa ya miƙa wa Abba yana faɗin "Sadakin Aisha ina nema wa Abdussalam Auren ta" a sukwane yaya Abdussalam ya ɗago kai yana tunanin wayace wa Abbo yana son ta kallon yaya Abdurahman yayi, Yayin shi ma yaya Abdurahman ɗin shi yake kallon ita kuwa Aisha yar Sadiq miƙewa tayi zata gudu Hiyana ta riko ta tana faɗin "ina zaki je" ɓuye fuska tayi a jikin Hiyana tana dariya kasa kasa. Miƙa wa Ammi kuɗin sadakin Abba yayi yana faɗin "Ki miƙa wa mahaifiyar ta san nan ku tambayi yaran suna son junan su dan karmuyi abun da zamu yi dana sani" shi dai Abba yayi auren haɗi nasu Hiyana daga farko bai ji da daɗi ba shi yasa yanzu sai ya tambaya kafin ya yanke hukunci. A nitse Abbo yace "Abdussalam na san kana son Aisha amma zanso ka faɗa da bakin ka kowa yaji" kasa yaya Abdussalam yayi da kan sa kafin yace "Hakane Abbo tun randa muka shigo kasan nan naganta na fara son ta ban ɓoye mata ba na sanar da ita kuma ta anshi soyayyata muka fara soyayya da ita" "Alhadulillah Alhadulillah" Abba ya furta kafin ya kalli Aisha dake ta faman ɓoye fuska a jikin Hiyana yayi murmushi kafin yace "A'isha ina son ji daga bakin ki shin kina son shi ko kuwa?" kasa kasa tace "Eh Abba ina son shi" guntun tsaki bgs yaja a ransa yana faɗin "Ni gaskiya Abba ka takura min wallahi dama dan wan nan abun yasa ka taramu" yana son mikewa ya tafi amma yana tsoron ɓatawa Abba rai haka ya daure ya zauna ya sunkuyar da kan sa kasa tare da ciro wayar sa ya fara latsawa. Ci-gaba da magana Abba yayi "Yanzu Ahmad Omar ku kawo sadakin ku duk a nan zamu ɗaura auren ku tare dana su Aliyu shi kuma Haidar sai muje gidan su yarinyar ko? Sai lokacin bgs ya ɗagi kai a nitse yace "Omar kaje ka ɗauko kuɗi a ɗaki kazo ka bada sadakin naku na ɗau nauyin komai na bikin ku" da sauri Aryan yace "A'a ko yaushe kai kake ɗaukan nauyin komai ya taso a cikin mu gaskiya a wan nan karon kam ni zan ɗauka nauyin bikin nan Omar kaje drawer mirror ka ɗebo kuɗi ka kawo a biya sadakin naku san nan duk wani abun da za'a buƙata ka ɗauko kuɗi a ɗaki idan ma wayan can ba zasu isa ba ga ATM card na ku ciri abun da kuke bukata" ba karamin daɗi Sarki Abdullah yaji ba yana kara yaba wa haɗin kai irin na family Abba addu'a yake a ransa "Allah yasa shima nashi family su kasan ce haka masu haɗin kai da kaunar juna". Haka ko akayi Omar ya miƙe ya wuce ɗakin Aryan ya ɗibo kuɗi dayawa wadda shi kan shi bai san nawa ya ɗiba ya dawo ya miƙa wa Abba ansan kuɗin Abba yayi ya kalli Ammi san nan ya kasa kuɗi kashi biyu ya miƙa mata ɗaya yana faɗin "A matsayin Zainab da bata da kowa kin zama mahaifiyar ta daga yau ga sadakin yar ki" da fara'a Ammi ta ansa tana sa wa bikin albarka sauran kuɗi kuma Abba ya miƙa wa Yaya Bello yana faɗin "Already an riga an banu Hajjo so zamu ɗaura Auren a nan ga sadakin ta ka rike idan mun koma Nigeria sai muje kauye mu kai musu sadakin mu musu godiya" hannun biyu yaya Bello yasa ya ansa kuɗi yana sawa bikin Albarka. Shi dai uncle Aliyu mamaki ya hana shi magana ya kasa ganewa yana son tambaya ina Auren Hajj Fateema amma ba dama sai kawai yayi shiru ya zuba musu ido. Nan family Abba da Abbo suka shaida ɗaurin Auren Aliyu Khalid saraki da matar sa Amina Abdullahi sai Abdussalam Abdullah da matar sa A'isha Omar Farooq sai Ahmad Usman saraki da matar sa Hajara Husaini sai Omar Abubakar saraki da matar sa Zainab Abubakar farinciki wajen Angwaye da Amare da family gaba ɗaya ba'a misaltawa Aunty farida uwar gayya bakin ta yaki rufuwa saboda farinciki sai Addu'o'i da fatan alkhari familys ke wa angwaye da amare. Da haka taro ya watse suna masu farinciki bgs shi ne first parson da ya fara barin wajen dan ya gaji yana jin Abba ya shafa fatihar Addu'ar tashi ya mike ya bar wajen daman kamar a kan kaya yake. Haihuwar Lamrat da sati biyu yau Zahra ta tashi da nakuda mai zafi tun asuba ta farka daga barci ta fara yiwa yaya Khalid kuka yana cikin barci ya jiyo kukan ta a firgice ya farka tare da kunna wutar ɗakin can kasan gadon ya hangota tana juyi tana kuka a sukwane ya sauko ya kariso wajen ta ganin alamar nakuda take tun da yaga na Lamrat hakan yasa ya fita da sauri ya nufi part ɗin su Ammi tsabar rudewa yasa ya manta bai yi sallama ba ya faɗa bedroom na Ammi, Ammi na zaune tsakiyar gado idon ta biyu ga Lamrat da babyn ta a gefen ta suna barcin su cikin kwanciyar hankali ya sha ruwan mamakin ganin Ammi bata yi barci ba ganin ta haka sai yasa yaki faɗa mata meke tafe da shi ya danne yace "Ammi lafiya bakiyi barci ba?" da sauri Ammi tace "Kai nake jira dan nasan Zahra na gab yanayin dana ganta jiya ya hana ni barci bana son takura mukune yasa bance ka dawo min da ita nan ba" ta kai karshen maganar tare da mikewa tazo ta wuce sa ta fita ta nufi ɗakin Ummi abun mamaki itama Ummi zaune take tsakiyar gado ta kasa barci ga Ayaam a gefen ta yana barci ganin Ammi yasa ta miƙe tana faɗin "Auta na nakuda ko ai daman na san hakan zata iya faruwa dan yanda na ganta jiya da daddaren nan ban tuna zata kai yanzu bama bata Haihu ba" ta kai karshen maganar tare da dirowa daga gadon. A tare suka nufi waje suka wuce part ɗin Khalid. Nan suka isko shi har ya dawo ɗaki ya rungume Auta yana ta mata sannu kallon Ammi Ummi tayi kafin tace "To oga bamu waje" da sauri ya ɗago kai yana faɗin "Ammi mu wuce Asibiti ko?" Karisowa wajen su Ammi suka yi dai dai lokacin baby ya kawo kai ihu Zahra ta fasa ta ƙanƙame Khalid dake kokarin tashi, shi bai san ihun me take ba a tunanin sa tana ihun karya tafine dan haka sai ya koma ya rungumeta yana faɗin "Sorry Auta" da sauri su Ammi su anshe ta daga hannun sa Ummi na faɗin "Ka bamu waje" miƙewa yayi ya fice da sauri ya nufi part ɗin bgs. A nan Zahra ta haifo ɗan ta namiji kato da shi kyakkyawan gaske fari tas kamar Bature kaman sa ɗaya da Khalid Ammi da Ummi su suka mata komai suka gyara ta ita da baby kafin gari yayi haske sun yi iya dube duben su a matsayin su na iyaye sai da suka tabbatar da Zahra da babyn ta dukkan su lafiya lou san nan suka wuce da Zahra bedroom ɗin Ummi. Sai da safe family suka samu labari Abba yayi murna over yau ga jinin autar sa da Khalid wow murna awajen family nan ba'a magana. Ranar suna yaro yaci sunan Bappa Usman wato babab su yaya Khalid suna kiran sa da khalifa nan Abba yace to su tattara su koma Ammi tace aa idan ma zasu koma to sai dai su koma da Diyana dan cikin tan nan ya girma ya kusa shiga watan Haihuwa yanzu cikin 8 month 2 weeks nan fa Aryan ya kafe yace aa a nan itama zata Haihu sai dai su Abba su kara koda wata ɗaya ne suma su ɗan huta da farko Abba yaki amma da bgs yasa baki sai Abba ya hakura akan zasu kara 1 month amma zasu je saudiya ɗaurin Auren Haidar tukun nan su dawo bgs bai ce komai ba sai ma basu jet ɗin sa da yayi aka kai su. Gaba ɗaya mazan sun je ɗaurin Auren Haidar amma ban da bgs shi ɗai ne bai je ba yaki zuwa a mata kuma Ummi ita da Aunty farida da Hajj Fateema suka je suka bar Ammi da kula da masu jego wato Zahra da Lamrat da yanzu ta kusa gama wanka. Kwana biyu suka yi aka ɗaura aure suka dawo da Fariza amarya a nan yaya Abdurahman ya samu wata balarabiya mai suna Samha shima a ka haɗa auren sa da Haidar akayi Abba ya musu waliyi aka ɗaura aure suka juyo Us da amaren su. Sai farinciki family Abba da Abbo suke ita dai Hiyana kullun sai ta ɓuya tayi kukan rashin Haihuwa yanzu sun shiga shekara na biyu kenan da aure duk da cewa da farko basu yi zaman daɗi da Bgs ɗin ba, sun je wajen dr yace dukkan su lafiyan su kalau Allah ne kawai bai kawo lokacin Haihuwar ba shi kan sa bgs yana damuwa sosai dan yana bala'i son yara yana son ganin jinin sa shima. After 3 week Labour room Tun karfe 1 na dare Diyana ta fara nakuda gaba ɗaya family suka wuce hospital da ita banda wayan da ke jego an barsu a gida da Aunty mardiya tun 1 na dare take nakuda amma har karfe 3:30am bata Haihu ba Aryan ya shiga tashin hankali da bai taɓa shiga ba, ba shi kaɗai ba har bgs ya shiga damuwan ganin halin da Aryan da Diyana ke cikin. bgs Aryan Fahad Khalid Yusuf ango Ahmad yaya Abdussalam yaya Abdurahman suna tsaye daga ɗan nesa da labour room ɗin su Ammi kuma suna tsaye a bakin labour room ɗin Ummi Ammi Aunty salma Aunty farida Hajj Fateema Oumman Hajj Fateema Innar yaya Bello sai Hiyana da ta kafe sai ta biyo su dukka matan dai suna tsaye a bakin Labour room ɗin suna jiyo ihun da Diyana ke yi tana ɗurawa yaya Aryan zagi kasan cewar su Aryan suna ɗan nesa da labour room ɗin shi yasa basa jiyota. Shi dai Aryan ya kasa jurewa gani yake kamar likitocin nan basu san aikin su ba cikin zafin nama ya nufi labour room ɗin su Ammi nace masa ina zaka je bai bi ta kan kowa ba ya buɗe kofar Labour room ɗin ya shiga ya rufo kofar. Ba shiri yaja birki a tsakiyar ɗakin jin irin zagin da Diyana ke masa tana kuka tana faɗin "Wayyo zan mutu yaya Aryan ka cuceni wlh Allah ya isana Ammi na kizo ki taimake ni yaya Aryan bakin mugu azzalumi kamin ciki ka barni da azaba har da yau darata kace min Haihuwa ba'a mutuwa to gashi yanzu zan mutu shi yasa tun farko nace ban son cikin nan bakin mugu kace min ba komai ba zan mutu ba yanzu gashi nan zan mutu na bar su Hiyana wayyo Allah jinina ya kusa kare wa shike nan na mutu na lalace Abba na wlh ban son ƴaƴan, sun ci uwar su suma ƴaƴan ni wlh rayuwata nake so wayyo Allah Hiyana ta" ba yadda doctors ɗin nan basuyi ba akan tayi shiru amma taki sai fama suke taki yin shiru a fusace ɗaya daga cikin su ta ɗaga hannu zata buge mata baki ko zata yi shiru cikin zafin nama Aryan ya kari waje rai a bace ya rike hannun dr cikin tsawa yace "Ku matsa min awajen nan baku san aikin ku ba ke kuma da kinyi kuskuren marinta da baki sake marin wata ba a rayuwar ki" ya kai karshen maganar tare da yin wurgi da hannun Dr ya sanya hannun sa ya tallabo kan Diyana idon ta a rufe cikin masifa tana kuka tace "Wayyo Allah yaya Aryan ya gama cutata ni gashi yanzu zan mutu shi kuma ko ajikin sa zai iya kara Auren sa ma wayyo Allah Ammi na innalillahi wa inna ilaihir rajiun Allahumma innni a uzubika minal kubsi walka ba isi" Aunty farida dake tsaye awajen suna jiyo Diyana basu san lokacin da dariya ya kubce mata ba su Diyana anji wuya har da addu'ar shiga bayi ita kuwa Ammi idon ta ya cika tab da kwallah tana tausayin Diyana. Wani ihu Diyana ta saki tare da yin nishi mai karfi sai ga baby boy ya faɗo cikin sauri dr ɗin suka dawo kanta suka ɗauki baby suna kokarin yanke masa cibiya sai kuma me? sai ga Diyana ta fara sabon murkusoso tana juyi ta fara sabon kuka kallon dr Aryan yayi yace "Me kuma ke damun ta" dr tana kokarin yanke wa jariri cibiya tace "Ai Twins ne a cikin ta yanzu nakudan na biyu zata fara" waro ido waje Aryan yayi yana kokarin yin magana Diyana ta katse sa cikin ihu tace "Wallahi bana son baby kuyiwa Allah ku cire min na baku shi kyauta na mutu na shiga uku wallahi bana so na yafe baby dan Allah kuce kar ya fito ya zauna a ciki ni bana son shi" cikin muryan rarrashe Aryan yace "My jidda kiyi hakuri kunji? Yanzu zaki haihu" kamar jira take daman taji muryan Aryan nan ta kara ihu tana faɗin "Bakin mugu da ka gama yi min mugunta shine zaka ce nayi shiru yanzu ko bakin azzalumi wallahi ba zan ya fe maka ba ko na mutu sai na ɗau fansa ka rabu da ni na tsane ka Allah ya is... Bata kai karshen magana ba ya rufe mata baki yana mai tausaya mata dan shi duk wanna surutu da take basa shiga kunnen sa da kyau tausayin halin da take ciki kawai yake. Da iya karfin ta ta cire hannun sa daga bakin ta tana kokarin mikewa Doctors ɗin suka danne ta dan karta kashe baby dake neman hanyar fitowa runtse ido Aryan yayi yana jin zuciyar sa kamar zata fashe ta fito waje ihu ta fara mai tarwatsa kwakwalwa ta cigaba da surutan ta. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu [8/23, 10:58 AM] Maman Aslam: 💋Duk Karfin izzata 💋 By Star Lady Page 64 .....dafe kai Aryan yayi yana karanto mata addua'o'i yana tofa mata Dr dai yau sun ga abun mamaki duk da basu san wanene yaya Aryan da take kira ba kuma basa jin hausa amma sun fahimci zagi take kuma tabbas Aryan da ya rike ta shi ne Aryan da take zagi sun sha ruwan mamaki kuma sun yabawa kokari irin na Aryan in da wani ne daga cikin su turawa ai bata isa ba. Haka ta rinƙa ihu dr suka danne ta har Allah yasa ta haifi yaro ɗayan. Yaron na faɗowa ta saki jikin ta ta koma ta kwanta tayi shiru still idon ta a rufe cike da zolaya Dr tace "Oga saura baby ɗaya fa" waro idon sosai Aryan yayi zai yi magana ɗayan Dr tayi saurin cewa "Sorry Oga it's a joke" kallon face ɗin Diyana yayi sai yaga alamar tayi barci a hankali ya mai da kan ta ya kwantar saman gadon yana sauke ajiyar zuciya ya ɗago kai ya zubawa baby's ɗin dake hannun Dr suna gyara su manya manyan idon sa yana kare musu kallo har cikin ransa yake jin kaunar yaran nan. Yana tsaye har suka gama gyara baby's suka sanya musu kayan sanyi masu bala'i kyau baby's sun yi kyau sosai, cikin sauri ya ansa baby ɗaya yana kallon sa kyakkyawa da shi sosai, kaman sa ɗaya da Aryan ɗin kamar an tsaga kara har kalar idon sa ash ga idon nasa manya manyan hancin nan kamar karas dogo mai tsini sai dai ɗan bakin sa kuwa sak na Diyana ne ba abun da ya saba girgiza kai Aryan yayi a ransa yana faɗin "Allah yasa kaman ta tsaya a iya fatar bakin ban da surutun dake cikin bakin" sai kallon baby yake yana zancen zuci har aka gama shirya ɗayan baby Dr ta ɗauka ta kalli Aryan ɗin tana faɗin "let's go sir" yana kokarin juyawa muryan Diyana ta katse su cikin tsiwa idon ta a rufe ta fara magana "Kuje ina munafuka ina ruwan ki da mijina? ku daman turawan nan haka kuke shiyasa fa ni bana muku dariya wlh ki ajiye min baby na ki fita a ɗakin nan tun ban tashi ba munafuka dan kin ga yaya Aryan kykkyawa zaki wani kashe murya ki manne masa kina wani rungume min da baby dan munafurci ki wani ce kuje, to kuje gidan uwar wa?" Ta kai karshen maganar tare da waro manya manyan blue eyes nata da suka sauya zuwa ja dai dai lokacin ɗayan Dr tazo zata mata alluran barci dan ta samu barci ta huta gajiya, kallon rai nin wayo tawa Dr kafin ta nuna mata hanya da hannun tana faɗin "Get out" juyowa Dr tayi ta kalli Aryan dake tsaye yayi mutuwar tsaye yana mamakin Diyana wai ba yanzu ta gama cewa bata son shi ba, har kan sa ya ɗau zafi wajen tunanin ta yadda zai shawo kan ta ta sake yarda da shi sai gashi ko 10mins ba'ayi ba ta fara kishin sa kuma, harcikin ran sa yaji daɗi sosai ya dubi Dr cikin harshen turanci yace "Ku kyalemin ita karku mata alluran tun da bata so duk wani abun da bata ku kyalemin ita kar ku mata tun da anyi babban ta haihu lafiya" zuba masa ido Diyana tayi tana kallon sa cike da so da kauna mai da alluran Dr tayi ita kuma ɗayan dr dake rike da baby kasan cewar bata ji me Diyana ta faɗa ba tun da bajin hausa suke ba sai ta dubi Aryan tace "Oga Please let's go now" satar kallon Diyana yayi kafin yace da Dr "No go and keep the baby" mamaki ya kama Dr tana kokarin yin magana Diyana ta rigata "Yaya Aryan me kake ce mata wallahi idan Dr bata ajiye min baby na sun fita a ɗakin nan sun dai na kallon kaba zan tashi in kwakwale musu ido" dawowa yayi kusa da ita ya kwatar da baby san nan ya ansa na hannun Dr kafin yace su fita su basu waje dan bai dan duk wani abun da zai ɓatawa Diyana rai haka ba dan sun soba suka gyara Diyanar suka fice daga ɗakin. Suna fita ta dube shi tace "Yaya Aryan Haihuwa akoi wahala" kakalo murmushi dole yayi dan yanzu ya dai na mamaki, ya dawo gefen ta ya zauna tare da manna mata kiss a goshi kafin yace "Sorry my jidda Allah ya miki albarka" riko hannun sa tayi tana faɗin "Yaya Aryan dawaye baby na yake kama? please ba zan iya tashi ba ɗan miko min shi in gani" a ran sa yace "Oh Allah kamar ba yanzu ta gama cewa bata son baby's ɗin ba har na fara tunanin yadda zan shawo kan ta ta yarda ta ansa baby's ɗin sai kuma gashi da kan ta ta ansa to masha Allah, Allah nagodema" a fili kuma sai yace mata "Ai baby biyu muka samu ba ɗaya ba" murmushi tayi sosai har dimple nata ya lotsa kafin tace "Yauwa Alhadulillah yanzu sunan yaya Aiman zaka sawa ɗayan ko ni yaya Aryan ka nuna min su mana ina son su sosai wallahi" cikin sauri ya ɗago mata ɗaya wadda ya fara faɗowa duniya dan dr ɗin sun sa masa shaidar shi ya fara faɗowa duniya a hannu suka ɗaura masa wani ɗan kyalle ja. Shafa kumatun baby tayi kafin tace "Yaya Aryan kamin wayo da kai babyn yayi kama" murmushi yayi yana kokarin yin magana su Abba suka shigo mikewa yayi da sauri ya taro su Abba yana murmushi ya miƙa musu baby har rige rige su Ammi da Hiyana suke wajen ansan baby ita kuwa Aunty farida wucewa tayi ta ɗauki ɗayan baby dake kwance tana murmushi bakin ta yaki rufuwa. Kan kace me family sun cika ɗakin sai murna suke duk wanda kaga face nashi zakaga tsantsan farinciki da annashuwa. .....ganin bgs bai shigo ba ne yasa Aryan ya ansa baby ɗaya ya fice daga ɗakin. Can ya hango bgs tsaye ya harɗe hannu a kirji ya dukar da kan sa kasa da alama wani tunani yake da fara'a Aryan ya karisa wajen hannun sa rike da first born baby ɗin. Jin motsin alamar tafiya yasa bgs ɗago kai ganin Aryan ne yasa ya saki hannayen sa tare da sakin murmushi ya kariso ya tari Aryan ɗin yana faɗin "Alhadulillah Alhadulillah" hannu yasa ya yana son ansan baby bai iya ba murmushi Aryan yayi yana faɗin "Ba sai ka ɗauka ba tun da baka iya ba gashi ma takwarar ka ne" girgiza kai bgs yayi kafin yace "No dole na ɗauki takwara ta" ya kai karshen maganar tare da sanya hannu ya ansa baby ya juyawa baby kai yafi ɗaga ta wajen kafofin yaron haka suka zauna saman kujerun dake wajen, . Sosai bgs ya kurawa baby ido na tsawon mintoci kafin ya ɗago ya kalli Aryan yace "Aryan yaron nan yayi kama da kai over ba abun da ya raba ku har hancin da kalar ido, har cikin rai na nake jin kaunar babyn nana sosai ina ganin kamar kai ne wallahi" Aryan dai baki ya ki rufuwa sai murmushi yake yace "In Sha Allah ita ma sister ta kusa samu" nan take face ɗin bgs ya sauya cikin karyewar zuciya yace "Aryan kullun sai Eshat ta ɓuye min tayi kuka ban san ya zan yi ba ban son ganin ta cikin damuwa, ku taya ni da addu'a ni kai na ji nake kamar zan yi kukan idan tana yi bata son ɗaga min hankali hakan yasa take ɓuya tayi kukan ta sai dai bata san ina ganin ta ba ina shiga damuwa sosai idan naga tana kuka gashi dukkan mu lafiyar mu kalau ba wata matsala" dafa shi Aryan yayi yana faɗin "Muna taya ka addu'a In Sha Allah nan ba da jimawa ba zata samu ciki kaji?" shiru bgs yayi bai sake magana ba shiru shima Aryan ɗin yayi kowa da abun da yake tunani. A wan nan yana yin su Abba suka fito suka same su kallo ɗaya Abba ya musu ya fahimci meke faruwa da man kuma tun da yaga Aryan ya fita da baby yasan haka zata iya faruwa "Aryan idan har Diyana lafiyar ta lou ita da baby's ɗin dukka to ya kamata mu wuce gida ko?" Cewar Abba Aryan na kokarin yin magana bgs ya riga shi da cewa "Abba baby's naji ka ce kenan ba baby ɗaya ta haifa ba?" "Eh twins ta haifa" Abba ya bashi amsa cool murmushi ya saki kafin yace "Mafarkin Eshat ita har yan huɗu ma take mafarki kullun bata da wani magana sai yaya prince nayi mafarkin na haifi twins ko triplet kullun aiki ɗaya" tuna abun da ya faru a labour room Aryan yayi ya girgiza kai yana faɗin "Ya Allah dan tsarkin mulkin ka Allah ka bawa sister baby's masu Albarka yan uku ko yan huɗu Allah ka sauwaka mata nakuda" Amin Abba ya amsa da shi dai dai lokacin idon sa ya sauka kan yadda bgs ya rike baby cikin sauri yasa hannu ya ansa baby dan bgs ya lankwasa masa wuya, ansan babyn Abba yayi ba tare da yayi magana ba ya wuce ɗakin su Diyana. A tare bgs da Aryan suka miƙe suka nufi office na Dr dan suji zasu iya wucewa gida. After some minutes suka fito Aryan ya shiga labour room ɗin shi kuma bgs ya wuce wajen motocin su. Jim kaɗan Aryan ya fito ɗauke da Diyana a kafaɗar sa ya wuce wajen motocin su gaba ɗaya family suka biyo bayan sa sai mita Diyana ke masa ita ya sauke ta, ta ɗauki babys nata kar Hiyana taje ta buge mata su a shirmenta shiko Aryan banza yayi da ita yayi kamar bai ji taba ya wuce da ita cikin motar su ya sanya ta gidan gaba ya shiga yayiwa motar key yana kokarin barin Hospital ɗin. Ganin zasu tafi ba tare da baby's ɗin ta bane yasa ta fasa masa ihu tana faɗin "Ni yaya Aryan ka tsaya na ansa baby's ɗin na kana gani fa Hiyana aka bawa ɗaya ta rike ko iya rikewa bata yi ba kar taje ta jefar min da baby dan Allah ka tsaya na ansa ni bana son Hiyana ta rike min" a fusace ya juyo zai wanka mata mari sai kuma ya dakata ganin yadda ta waro ido tana kallon sa rai a matukar ɓace yace "Wallahil azim ba yanzu ba ko gaba idan kika kuskura ki kayi wa sister magana akan baby's nan ko karta ɗauka miki ko wani abu makamancin haka Allah kinji na rantse miki sai na miki dukan mutuwa kikace baki da hankali ko? ke ko halin da take ciki na rashin samun Haihuwa bai ci ki tausaya mata ki bata baby ɗaya ba Allah ba zan yi kaffara ba ki kuskura ki yiwa sister wata magana akan yaran nan zakiga yadda zanyi da ke ko kashe su zata yi ki kau da kan ki ni ban ma taɓa tunanin rashin hankalin ki ya kai har haka ba Diyana yar uwar ki na jini tana son ku fiye da yadda take son ran ta amma har ki iya buɗe baki dan yanzu kin samu yara ki ce karta gefar miki da baby kin manta lokacin da ta riƙe ki ke da kan ki kenan? kin manta lokacin da take kuka take haukacewa akan ku ko?" shiru Diyana tayi tana mamaki tare sa danasani "yau yaya Aryan ne ya kira sunana da bakin sa lallai na tabbaka babban kuskure" tayi nisa chikin zancen zucin da take bata ma san lokacin da ya kunna mota ya bar asibin ba. Suna isa gida ya fito ya ɗauke ta cak ya nufi bedroom ɗin Ammi da ita. Yana shiga ya direta saman gado ba tare da ya kalle ta ba ya fice daga ɗakin ransa a matukar ɓace shiru tayi tana tunanin me ya dace tayi masa dan ya sauko bata taɓa ganin sa cikin irin ɓacin ran nan ba. A haka su Hiyana suka iso suka same ta ba tare da sun lura da halin da take ciki ba da fara'a Hiyana ta haye gadon hannun ta rike da baby tana faɗin "Diyana kina ganin saboda babyn ki yau na koyi rike yara fa kai amma fa babyn nan yayi kama da yaya Aryan sosai da sosai idan kika ganshi ma zaki ce yaya Aryan ne kike gani" kakalo murmushi dole Diyana tayi tare da riko hannun Hiyana ta fara hawaye tana faɗin "Kiyi hakuri Hiyana" waro ido waje Hiyana tayi kafin tace "Diyana menene kuma abun kuka? Ke da zaki yi murna Allah ya baki yara har biyu lokaci guda" rungumeta Diyana tayi tana hawaye cikin sauri Hiyana ta tureta tana faɗin "Ke ni ban son shirme kin danne min baby akan me zaki wani rungume ni bayan kin san ina riƙe da baby so kike ki danne min hancin yaro ko? Dan kinga hancin sa yafi naki tsini ko? To baki isa ba ko me zaki yi yaya Aryan dai ya fiki kyau" goge hawayen face nata diyana tayi tare da kakalo murmushi tace "Kiyi hakuri Hiyana daɗi ne yasa na rubgume ki" gyara zama Hiyana tayi tace "Ina su Aunty Zahra naga ban gansu a ɗakin ba" "Ina jin suna ɗakin Innar yaya Bello nima da na shigo ban gansu ba" Hiyana zata sake magana Ammi ta shigo tana faɗin "Ke Diyana tashi muje bayi agasa miki jiki a miki wanka kizo ki bawa baby nono suna jin yinwa" ba musu Diyana ta sauko daga gadon dan taga yadda aka yiwa su Zahra, ita kuma Hiyana sai murmushi take tana kankame da baby sai kallon face ɗin babyn take ji take kamar ta mai da shi cikin ta saboda so. Bayan an yiwa Diyana da baby's wanka Ammi da kan ta tazo ta ɗauki baby ɗaya ta ɗaurawa Diyana akan cinyar ta akan ta bashi nono kallon su Aunty farida tayi taji kunya gaba ɗaya family Abba kowa na ɗakin ban da mazan da kuma familyn Abbo su basa nan amma su Aunty farida duk suna nan kunya taji ta kasa fito da nono kikewa Aunty farida tayi tazo ta fitar mata da nonon ta sawa baby a baki kamar jira Baby yake ya kama nono ya fara sha nan take Diyana ta fara hawaye tana son yin kuka da karfi amma batason tayi abun da zata sake ɓatawa yaya Aryan rai duk da baya ɗakin ta san suna da camera zai ganta. Hakan yasa ta daure ta jure tana hawaye har baby ya sha ya koshi Aunty farida ta anshe sa Hiyana ta miƙa mata na hannun ta shima Aunty farida ta sa masa nono a baki ya fara sha sosai Diyana ke kuka har shima ya koshi san nan Hiyana ta anshe sa Aunty mardiya ta kawo mata firfesun kayan ciki mai romo romo da tea mai kauri ta ansa ta fara ci. Misalin karfe 9 na dare gaba ɗaya family kowa ya koma ma kwancin sa ɗakin ya rage Diyana Hiyana Ammi sai baby's Zahra na ɗakin Ummi ita kuma Lamrat ta koma ɗakin Innar Bello. Da sallama yaya Aryan ya shigo ɗakin still har lokacin ran sa a ɓace ciki ciki ya gaida Ammi da fara'a Ammi ta ansa san nan ta fice palo ta basu waje sai murmushi Hiyana ke yi ta gaida shi ganin fara'ar dake face ɗin Hiyana yasa ya ɗan saki fuskar sa kaɗan ya amsa mata gaisuwar nata cikin sauri ta mike ta ɗauki baby ɗaya tana faɗin "Yaya Aryan bari naje wajen yaya Prince na kai masa baby ya kara gani" samun waje yayi gefen gadon ya zauna yana faɗin "To sister ko ince maman baby sai kin dawo" dariya tayi ta nufi hanyar fita tana faɗin "Amma yaya Aryan wallahi naji daɗi da kace min maman baby na gode" ta kai karshen maganar tare da ficewa daga ɗakin. Hiyana na fita yasa hannun ya ɗauki ɗayan baby yana kallon sa a hankali ya furta "Little Safras" ganin tun da ya shigo ɗakin bai kalli in da take bane yasa ta matso ta kwanto da kan ta a saman bayan sa tare da sakin kuka tana faɗin "Kayi hakuri yaya Aryan nasan nayi kuskure amma na tuba bazan kara ba" shiru ya ɗan yi kafin yace "Shike nan" kara kankame sa tayi yana kuka, a hankali ya kwantar da baby daga ɗan gefen su ya juyo ya rungumeta yana ɗan bubbuga bayan ta yana faɗin "Sarkin rigima ba, to yanzu me abun kuka kuma?" Kara shigewa jikin sa tayi tana faɗin "Dole nayi kuka mana yauce rana ta farko dana taɓa ɓata maka rai har ka kira sunana abun da baka taɓa yi ba" shafa kan ta yayi kafin yace "Dole rai na ya ɓaci my jidda bakiga halin da sister take ciki bane kuma duk ɓacin rai da tashin hankali da sister zata shiga ki sani ɗan uwana ma zai shiga idan ɗan uwana yana cikin damuwa ko ruwa bazan iya sha ba yau da ɗan adam na bada Haihuwa ko kuma akoi wata hanya da ɗan adam zai samowa ɗan adam ɗan uwan sa Haihuwa wallahi da na samowa sister koda hakan zai zama shine abun da zan yi ta karshe a rayuwa ta kenan" "Hakane yaya Aryan nayi kuskure kayi hakuri kaji?" Jan dogon hanchin ta yayi yana murnushin ba tare da ya sake magana ba shiru sukayi dukkan su ba wanda ya sake magana. A ɓangaren Hiyana kuwa tana fita bedroom nasu ta wuce sai murna take. Da sallama ɗauke a bakin ta ta shiga bedroom ɗin bgs na kwance saman gado yana sanye da kayan barci riga da wando a jikin sa idom sa a lumshe kamar mai barci. Jin sallamar ta yasa ya ɗago kai tare da waro manya manyan idon sa waje da sauri ta haye saman gadon tana murmushi tana faɗin "Yaya Prince tashi ka kalli babyn yaya Aryan wan nan shi ne second born fa Diyana tace min babban shi ne takwarar ka wan nan kuma takwarar yaya Aiman" miƙewa yayi zaune yasa hannu ya shafi face ɗin babyn kafin ya mai da hannun sa kan nata face ɗin a hankali yake shafa kumatun ta cike da so da kauna yace "Ina kaunar ki my Eshat" kara karfin murmushin nata tayi kafin ta manna masa kiss a kumatu tace "Yaya Prince nima ina kaunar ka sosai" zai yi magana baby ya fara ƙoƙarin yin kuka kallon sa tayi yayi da shima ita yake kallo "Je ki kai shi wajen maman shi ya sha nono sai ki dawo ki bawa yaya Prince na shi" "Kai yaya Prince ka bari na kwana a can mana gobe zan zo da asuba na baka kaji?" Lumshe ido sa yayi a hankali ya sake buɗe su cike da sha'awar ta yace "To shike nan in dai hakan zai saki farinciki to ki kwana da babyn kinji? Sai da safe" ya kai karshen maganar tare da manna mata kiss a saman lallausan lips nata, dirowa tayi daga gadon dan babyn yana son yin kuka sai mutsu mutsun yake da saurin ta nufi waje tana faɗin "Na gode yaya Prince ka kulamin da kanka sai da safe" zuba mata ido yayi har ta fice san nan ya sauke nauyayyar ajiyar zuciya tare da jawo wayar sa dake saman bedside drawer ya shiga contact ya laluɓo number Ammi ya fara kira. Bugu ɗaya Ammi ta ɗauka murya a kasale yace "Barka da dare Ammi" daga ɗayan ɓangaren Ammi tace "Yauwa Barka ya naji muryan ka haka?" Shiru ya ɗan yi yana tunanin abun da zai cewa Ammi kafin yace "Na fara barci ne" "okey tom lafiya ka kirani ko dai Humaira bata dawo ɗakin bane?" Girgiza kai yayi kamar yana gaban ta kafin yace "A'a na kira ne ma dan na faɗa miki ki barta ta kwana da ƴar uwar ta" shiru Ammi ta ɗan yi har cikin ran ta taji daɗi kasan cewar ta lura da damuwar da Hiyana ke ciki na rashin haihuwa gashi tun da suka dawo asibin ta mannewa yaran Diyana ko abinci sai da Abba ya ɓata rai san nan ta iya kyale yaran taje taci abinci ta dawo "Ammi bakyaji nane?" Cikin sauri Ammi tace "Ina jin ka ba damuwa sai da safe" ta kai karshen maganar tare da katse kiran mai da wayar yayi ya ɗaura saman bedside drawer tare da jawo lallausan bargon sa ya rufe jikin sa zuwa cikin sa ya lumshe ido yana mai matukar jin sha'awar matar sa da kyar barci ya iya ɗaukan sa. After 1 week Ranar suna twins suka ci sunan Aiman da Safras suna kiran Safras da Prince shi kuma Aiman Son an sha shahalin bikin baby's da maman baby's sun samu kyauta sosai musamman kyauta da bgs ya musu dankareriyar sarkan gold ya saiwa Diyana mai matukar kyau da tsada yasa su Aunty farida suka mata sayayyar sabbin lefe akwati 24 cike makil da kaya da kayan ado masu kyau da tsada sai baby's kuma ya sai musu Company mutoci guda biyu yace abu ɗe musu Account ana zuba musu riba murna awajen family ba'a magana idan nace zan tsaya zayyana muku marnan da family ke ciki to zamu kwana mu wuni bamu kammala ba. Bayan suna da kwana uku su Abba suka shirya wucewa Nigeria da Diyana ba yadda Aryan bai yi ba amma su Abba sun ki yarda haka suka tattara Diyana da baby's ɗin ta da Lamrat da Zahra dukka suka wuce da su Nigeria Abbo ma ya tattara family sa su yaya Abdussalam da amaren su suka wuce Sudan Uncle Aliyu ya ɗauki Amaryan sa Hajj Fateema suka koma Dubai dan can yake da zama. Gidan ya rage daga Hiyana sai amrat a mata dan itama matar Hisham tun da cikin ta ya shiga watar haihuwa ta koma gida Nigeria dan Haihuwa, mazan kuma suna nan kowa ya koma bakin Aikin sa Aryan Fahad Khalid Yusuf Ahmad amma kullun suna manne da waya suna hira da matan su itama Hiyana ta koma bakin Aikin ta wajen ansan horon sojoji daga gun bgs Amrat kuma na faman tura cikin ta ɗan wata 6. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu [8/23, 10:59 AM] Maman Aslam: 💋Duk Karfin izzata 💋 By Star Lady Page 65 After 8 month Auren su nada shekara 2 da wata 6 kenan Hiyana ta kware a duk wani abun da ya safi aikin soja kama daga training faɗan hannu harbi da bindiga bincike kwakkwafi iya datsar camerorin mutane da wayoyin su ta ɗauki bayanai a takaice dai ta zama baban soja babu kaki ba aikin yi dan duk wanna abubuwa da ta iya bata da aiki sai girki a kitchen da wanka da kwalliya Sultan ɗan Lamrat wato takwaran Bappa yana gudu ko ina yanzu, shima kalifa ɗan Zahra yana tafiya ko ina little da prince kuwa suna kokarin takawa amrat ma ta haifi baby girl an wa Ummi takwara Wato Hauwa'u suna kiran ta da antiete ita kuwa Hiyana shiru ba labarin ciki sai aikin ɗawai niyar ƴaƴan su Zahra dan duk in da ka ganta tana manne da Prince ɗin Diyana ko little dukkan su ba wanda ya sake Haihuwa a cikin su. Yau ta kama ranar Saturday weekend gaba ɗaya kowa yana gida ban da bgs shi baya nan ya fita. Tsaye take cikin kitchen tana haɗa musu abincin rana sanye take cikin wandon jeans baki daga saman wandon ya natse ta ya fitar mata da ainahin shape nata kasan wandon kuma a buɗe sosai irin wandon nan ne da akewa lakabi da palaso jeans palaso tana sanye da yar riga mai karamar hannu wadda ta kama ta sosai rigar da wandon dukka, ta sanya hular sanyi mai gashi sosai a kanta tana haɗa musu miya steew sai kamshi mai daɗi yake tashi a cikin kitchen ɗin. A gajiye ya shigo babban palon kasa yana kokarin haurawa sama Part nasu ya hangota a kitchen nan take yaji gajiyar ta gudu ya juyo a hankayi ya nufi kitchen ɗin daga bakin kofa ya tsaya ya zuba mata manya manyan ido san nan yana kallon yadda take aiki cikin nitsuwa da kwanciyar hankali. Ganin ya jima awajen amma bata lura da shi ba hankalin ta na kan aikin ta ne yasa ya tako a hankali ya shigo cikin kitchen ɗin ta bayan ta ya sanya hannu ɗaya ya rufe mata ido cool murmushi ta saki tana faɗin "Matar Brigadier general ai bata da tsoro yau she ka dawo habibi na?" A hankali ya zane hannun sa daga kan idon nata ya mai da saman wuyar ta yayi da ya zuro ɗayan hannun nasa ta saman marar ta ya kwanto da kansa saman kafaɗar ta yana shakan kamshin perfume nata yana lumshe ido "yaya Prince sai yaushe zamuje Sudan?" Dogon numfashi yaja tare da saukewa a hankali ya sanya kyakkyawar hannun sa ya ansa wukar dake hannun ta take yanka fruits da shi ya ajiye ya zura hannun sa cikin rigar ta ya fara murzan tula tulan ta tare da matso da bakin sa dai dai saitin kunnen ta kasa kasa yace "My Eshat yaya Prince yana bukatar abincin sa fa" a hankali kamar mai raɗa tace "Yaya Prince ai ban gama abincin ba saura kaɗan kaje ɗaki yanzu zan kawo maka ko da snacks ne ka ɗan taɓa" "Ni ba wan nan abincin nake so ba ai kin san abincin da nake magana a kai asalin abinci na nake so" ya faɗa a ɗan shagwaɓe "Yaya Prince ai irin abincin nake girka maka ba rice and beans and steew ba? Shi nake maka ai" ganin ta manna masa hauka ne yasa ya juyo da ita da karfi ya haɗe bakin su waje guda ya fara bata hot kiss hannu ta ɗaya ta zura cikin gashin kan sa tana shafawa, har tsakiyar tafin kafar sa yake jin abun da take masan nan, da zafi zafi yake bata hot kiss hannun sa ɗaya na kan tula tulan ta a hankali ta kai hannun ta saman banana nan sa bai san lokacin da tace "Wash my Eshat" zame ɗayan hannun ta tayi daga kan sa ta tura cikin rigar sa ta fara murza masa nipple na shi cikin dabara ya kashe gas ɗin ya ɗauke ta cak suka nufi part nasu. Har sai da ya kusa shiga bedroom ɗin nasu san nan ta farga ya ɗauko ta cikin sauri tace "Yaya Prince girki na" ina bai ma jin me take faɗe yayi nisa. Saman katafaren gadon su ya shinfiɗe ta tare da hayewa ya fara aikin sa. Sosai suka murji juna iya son ransu kafin nan suka hakura suna mai da numfashi. After someone ya ɗauke ta suka wuce toilet sukayi wanka suka fito suka shirya cikin wandon sojoji three quarter da riga army green mara nauyi sunyi kyau iya kyau ba'a magana shigar su iri ɗaya, sun saki baki lallausan gashi kan sun nan har baya idan kaga face nasu sai ka kasa banbance wanene bgs wace ce Hiyana saboda kamannin su ga kuma sunyi shiga iri ɗaya jikin su kawai zaka gani ka iya babban ta su sai kuma sajen bgs ya fi nata yawa kuma shi yana da gemu kaɗan sai kwayar idon su. Fitowa palo sukayi suka baje saman 3 seater suka dasa daga in da suka tsaya ɗazun a ɗaki kamar wasu chewing gum suka sake mannewa juna daman shi bgs bai koshi ba kawai ya hakura ne ya kyaleta dan ya lura ɗazun ɗin kamar ta gaji. Sai sambatu yake zuba mata itama tana tayashin, "My Eshat kwanan nan kin kara daɗi over me sirrin?" Jan dogon hanchin sa tayi kafin tace "Na kara daɗi ko ka kara daɗi?" Tayi maganar dai dai lokacin da ta zura hannun ta cikin wandon sa ta fara shafan bananar sa a hankali "Wash" ya furta tare da matse ta sosai a jikin sa suka ci-gaba daga in da suka tsaya. sunyi nisa cikin tsabtacecciyar soyayyar su can cikin kwakwalwar su suka jiyo sallama daga bakin kofar palon ta waje, da kyar bgs ya iya sai ta kan sa da muryan sa ya amsa sallama dan lokaci ma kwata kwata bai iya ɗago muryan wanene ke sallama ba saboda nisan da suka yi, jin ya amsa sallama ne yasa tayi kokarin miƙewa daga jikin sa cikin sauri ya rikota yana girgiza mata kai da kyar ya iya waro manya manyan idon sa da suka rikiɗe suka yi ja sosai, a hankali kamar mai raɗa tace "Yaya Prince na jifa kamar muryan yaya Aryan ne" lumshe ido yayi ya sake buɗe wa kafin yace "Dan Aryan ne sai akace ki tashi?" Girgiza masa kai tayi ya sanya hannu ya gyara mata kwanciyar ta a jikin sa kafin yace "Shigo mana Aryan" sallama Aryan ya sake yi kafin ya shigo ya samu waje saman 2 seater ya zauna yana faɗin "Barka da rana sir" kallon gefen ido bgs ya masa kafin yace "Me kake shirya wa yau kuma?" Zai yi magana cikin jin kunya Hiyana tace "Yaya Aryan ina wuni?" Murmushin yayi dan ta bashi dariya yadda take ta wani ɓoye fuska kamar wadda tayi wani mugun abu "Lafiya lou sister fatan kema kuna lafiya?" Shiru tayi kunya ya hana ta ba shi amsa sai mutsu mutsu take a jikin bgs hannu tasa ta toshe hanci ta tana ɓoye fuska bata son kamshi turaren yaya Aryan sai faman dannewa take amma har cikin makogoron take jiyo kamshin turaren nasa a guje ta yunkura zata tashi ta bar palon bgs yayi saurin riko ta yana faɗin "Ina zaki je?" Kokarin kwace kan ta take dan amai da ya ciyo karfin ta ba zata iya magana ba, kankame ta yayi da karfi yana kokarin miƙewa kenan ta fara kwara masa amai a jiki har lokacin ba ta dai na kokarin kwace kan ta ba rike ta yayi sosai ya dukar da ita kasa dan ta samu damar yin amai ɗin da kyau bai damu da wanka da ta masa da amai ɗin ba, da sauri Aryan ya miƙe ya kariso wajen yana faɗin "Sorry sister" kara toshe hanci tayi da karfi tace "Yaya Aryan dan Allah karkazo kamshin turaren ka zai kashe Ni" kallon juna bgs da Aryan suka yi kafin Aryan yayi baya baya dan shi duk irin wan nan abun ba kalan da bai gani ba wajen Diyana baya baya ya rinƙa yi har ya kai bakin kofar fita san nan ya tsaya ya kalli ta da kyau kafin ya dawo da kallon sa kan bgs cike da farinciki yace "Alhadulillah Alhadulillah idan ta gama amai ɗin ka mata pregnant test mugani ko zargina gaskiya ne" waro ido waje bgs yayi kafin yayi magana Aryan ya fice da sauri dan ya sauwakawa Hiyana wahala. Har ya fice sai kuma ya dawo yace "Bgs idan ka mata test ɗin ina jiran inji result ɗin da wuri san nan maganar da na zo muyi idan ka samu time mu haɗu awajen hutawa dake waje" yana kai karshen maganar ya fice da sauri dawo. A hankali bgs ya kallon sa kan ta sai faman tikar amai take kamar zata amayar da kayan cikin ta dukka, dukawa yayi kusa da ita yana faɗin "Sorry my Eshat" kuka ta sa masa mai tsuma zuciyar mai sauraro da man already akoi hawaye shara shara a firkar ta saboda amai da tayi bai damu da amai dake jikin su ba ya rungumota yana faɗin "Sorry kiyi shiru kin ji? Yanzu zan baki magani" bai jira amsar ta ba ya ɗauke ta cak suka wuce toilet. Sai da ya mata wanka shi ma yayi suka fito san nan ya ɗauki wayar sa ya kira jourfree akan yazo gyara musu wajen da ta ɓata da amai, ya shirya cikin jallabiya baki ya sanya mata yar riga zuwa guiwar ta ya ɗauke ta suka wuce ɗakin da suke duba mara lafiya ya fara dubata. Waro idon yayi lokacin da ya gwadata gwajin farko yaga ciki har wata 3 a jikin ta bai yarda da gwajin ba ya sake yin wani still ciki wata 3 ne ya bayyana mutuwar tsaye yayi ya kasa motsawa Allah mai iko kullun tana masa kuka shi kan sa yana cikin damuwa basu san ma Allah ya basu ba zancen zuci ya fara yi "kenan da Aryan bai zoba sai dai kawai muga ciki ya girma ya bayyana kan sa wow" a hankali ya kai hannun sa ya shafi cikin nata dake a shafe flat kamar babu alamar wani abu wai ciki yasha ruwan mamaki ganin hakan cikin ta flat kamar ba komai amma haka 3 month pregnant ne a ciki wow, da kyar ta iya buɗe baki ta fara magana saboda aman da ta sha "Yaya Prince lafiya? Me yake faruwa? Me yasa nayi amai?" Bai san lokacin da ya rungumota ya ɗaga ta sama yana murmushi ba "Yaya Prince ka faɗa min mana menene?" Cike da murna yace "My Eshat yau Allah ya jikan mu ya amsa mana addu'ar mu ya bamu ciki my Eshat kina da ciki har 3 month" kankame sa tayi tana dariya nan take taji duk wani ciwo ya gudun mata cike da zumuɗi tace "Yaya Prince ɗan sauke ni muyiwa Allah sujudur shukur kaji?" Da sauri ya sauke ta suka duƙa a tare suka yiwa Allah sujudur shukur suna ta farinciki da murna. Rungumota yayi bayan sun ɗago daga sujjadar yana faɗin "Me kike so na baki my Eshat? Faɗa min kin min komai kin biyani komai ni kuma ki faɗa min me kike so na miki?" kwantar da kan ta tayi saman faffaɗar kirjin sa tana faɗin "Kai kai kaɗai nake so my hubbi bayan kai bana bukatar komai" mikewa yayi ya ɗauke ta cak ya fice da ita. Bai doreta ko ina ba sai saman kafaren gadon su ya kalle ta da kyau cike da so da kauna kafin yace "Ina zuwa bari nayiwa Aryan albirushir san nan na miki girki da kai na na kawo miki dan nasan baki ci komai ba tun da na fita kin bar min baby da yinwa" bai jira amsar taba ya fice kai tsaye ya nufi harabar gidan can wajen shakatawar su ya hango Aryan da Diyana suna zuba love ɗin su ga little da prince suna gefen su suna wasa yau bgs yana cikin farimciki mara misaltuwa. Tun daga ɗan nesa Aryan ya hangosa ya miƙe cike da zumuɗi dan yadda yaga face ɗin bgs yasan hasashen sa ya tabbata da sauri ya taro bgs ɗin suka rungumi juna dukkan su sai murmushi suke. "Congratulations my blood" cewar Aryan "Kai Aryan to ka bari na maka albirushir ɗin mana" "No bgs ai murmushi dake kan face naka ya gama min albirushir ɗina" sakin sa bgs yayi ya juya ya nufi hanyar komawa cikin gida yana faɗin "Duk wani ma aikaci dake aiki a karkashin mu daga gida har office daga nan kasar har sauran ƙasashen duk ka raba musu 1-1 million yau zuwa dare zan yi list na kyautar da zamu yi" ya kai karshen maganar tare da komawa cikin gida ya wuce kitchen ya tsaya kusa da gas ya fara tunanin me zai dafa mata taci taji daɗi. Yana tsaka da tunani ta kwaso da gudu tayi tsalle ta haye bayan sa tana dariya cikin sauri ya sauke ta tare da juyo da ita suna fiskantar juna yace "A'a my Eshat kar kiyi ki jiwa baby na ciwo why zaki yi gudu haka? kar ki sake daga yau ki kula mana da babyn mu yanzu faɗa min me zaki ci na girka miki" faɗawa saman faffaɗar kirjin sa tayi tare da sa masa kukan shagwaɓa hannu yasa yana ɗan shafa bayan ta a hankali yana faɗin "Menene my world?" Shiru tayi masa ba tayi magana ba ɗago haɓar ta yayi yana kallon kyakkyawar face nata "Tauraruwa ɗaya tamkar da billion wadda tasa Brigadier general ajiye duk wani dokoki sa da wani tsarin da yayiwa rayuwar sa tasa ya ajiye duk wani izzar sa ta sanya ya ajiye bindiga ya ɗauki fure ta sanya ya duƙawa soyayya kece macen da kika sa naji na dawo cikakken mutun duk karfin izzata sai da na sauke na ajiye na ɗauki fure na duka a gaban ki na miƙo miki my Eshat kin gama min komai a rayuwa sai dai kuma kin kusa haukata Brigadier general kin kusa mai dani ragofa" ya kai karshen maganar tare da manna mata kiss a goshi, turo ɗan karamin baki ta tayi cikin shagwaɓa tace "Yaya Prince ni ba wani rago da na kusa mai da ka asalin ka jarumin ne jarunta a jinin ka yake tun asalin jinin ka a tafashe yake amma ni yaya Prince ina son sanin wani abu game da kai" tsura mata manya manyan idon sa nan yayi ba tare da yayi magana ba ci-gaba da magana tayi "My habibi waya koya maka fullaci?" Cool murmushi ya saki kafin yace "Zan faɗa miki amma ba yanzu ba sai kin haifa mana babyn mu ranar da kika haihu ranar zan faɗa miƙi yanzu dai me zaki ci" shiru ta ɗan yi kafin tace "To muyi aikin tare ka fere dan kali da zamuyi chips ni kuma bari na girka shinkafa tun da already na gama miya" ta kai karshen maganar tare da fito masa da dankali turawa ta miko masa wuƙa ita kuma ta ɗauko kyakkyawar tukun yar ta ta ɗaura saman gas ta zuba masa ruwa. To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai 💋Duk Karfin izzata 💋 END🥺 KOMAI YAYI FARKO ZAI YI KARSHEN YA ALLAH KA YAFE MIN KURA KURAN DA NAYI A CIKIN WAN NAN ƊAN LITTAFIN DUK WANDA NA ƁATAWA RAI YAYI MIN AFUWA YA YAFEMIN ƊAN ADAM AJIZINE MASU MIN ADDU'A DA FATAN ALKHARI INA GODIYA BAZAN TAƁA MANTAWA DA KU BA MASU KARFAFA MIN GWIWA INA MATUKAR GODIYA KUMA BAZAN TAƁA MANTAWA DA KU BA MUSAMMAN *BOSS BATURE* BAZAN TAƁA MANTAWA DA IRIN KWARIN GWIWA DA SHAWARIN DA KIKA RINƘA BANI BA NA GODE SOSAI ALLAH YA SAKA MIKI DA MAFIFICIN ALKHARI ALLAHU YA BAR ZUMUNCI ALLAH YASA KIN FARA KURKUKUN KADDARA A SA'A By Star Lady Page 65 ...a tare suka yi girki sunayi suna zuba soyayyar su son ransu har suka kamala. Lokacin da labari cikin Hiyana ya zaga dangi ba wan da bai yi murna kamar ya zuba ruwa a kasa ya sha ba musamman Abba nashi murnan ba'a magana itama Ammi tayi murna over kawai dannewa take su Hajj Fateema kam ba'a magana dan ita ma tafi son Hiyana. Haka rayuwar taci gaba da tafiya cikin farimciki da anna shuwa tare da kaunar juna har Allah ya sauki Hiyana lafiya ta haifi twins dukka maza ita ma, gaba ɗaya family sun haɗu a gidan Abba Aunty farida tazo ta ɗauki Hiyana nan suka tattaro suka dawo Nigeria a nan akayi suna. Ranar suna ba'a magana ansha shakalin bikin suna su Abba sunyi kyauta bgs yayi kyau ta har jama'a suka gara tsorata karfa ya karar da dukiyar sa shiko ko ajikin sa ya raba kujerun makka motoci tsabar murna, an sha kyaututtuka ba adadi idan nace zan tsaya zayya na muku yadda shagalin bikin sunan nan ya kasan ce to sai mu kwana mu wuni bamu kammala ba twins dai sun ci sunan Abba wato Abubakar suna kiran sa da Junior sai ɗayan kuma yaci sunan Aryan suna kiran sa little yara kyawawan gaske kamannin su ɗaya da bgs sak ba in da suka baro sa shi takwarar Abba ma ba'a magana kaman su har ta ɓaci dan har yatsun kafar sa iri ɗaya ne dana bgs. Bgs ji yake kamar ya mai da ƴaƴan nan cikin sa saboda so da kauna. Wata uku Hiyana tayi a Nigeria nan ma da kyar ya yarda ya barsu sukayi wata uku ran da suka cika wata uku da kansa yazo ya ɗauke su haka su Abba suka hakura ba dan sun so ba amma Ammi taki yarda sai da aka haɗa su da Innar yaya Bello shima yaya Bello yanzu ɗan sa na gudu ko ina Ayaam ɗin Inna ma ya girma yana gudu ko ina ba mai takura masa a gidan. Ranar da suka dawo Us murna awajen su Diyana ba'a misaltawa sai kuma me? su little suna da wata uku a Duniya bgs ya fara basu horo tun washe garin ranar da suka dawo ya fara lanlan kwasawa yara kashi yana bankare musu baya, sosai Hiyana ta rinƙa masa kuka tana masa majiya akan dan Allah ya bari sai sun girma amma yaki fir ya rufe idon sa fir yace shi ƴaƴan sa tun suna jarirai zasu zama sojoji. Tun Hiyana na kuka har ta hakura ta kawar da kan ta ta dai na kula shi suma yaran tun suna kuka har suka saba da duk wani lankwasa musu kashi da zai yi har ma ya zamo musu jiki dan idan ya wuni a office bai dawo ya musu ba sai suyi ta damun Hiyana da kuka har sai tazo tayi ta lankwashe musu kafa da hannu har mamakin yaran nan take. After 3 years Hiyana ta sake haifan twins namiji da mace an sa musu suna afnan da Adnan suma har sun yi wayo suna gudu ko ina ita ma Diyana ta sake haifar ɗiya mace Aryan yayi wa Ammi takwara wato Aisha suna kiran ta Noor ita ma Zahra ta sake Haihuwa ɗiya mace yaya Khalid yayi wa Oumma sa ta kwara Zainab suna ce mata Zee Lamrat ma ta sake haifar ɗiya mace an sa mata jana cikin su amrat ce dai bata sake haihuwa ba suma su Ahmad duk matan su sun haihu. Ba karamin gwagwarmaya Hiyana ta shaba akan bgs ya kyale mata afnan ɗin ta karya bata training ɗin sojoji amma yaki ya kafe shi duk ƴaƴan sa sojoji zasu zamo tasha kuka sosai har ta kira Ammi a waya ta sanar mata abun dake faruwa yana zaune a office Ammi ta kirasa awaya a nitse ya ɗaga kiran rai a matukar ɓace Ammi ta fara magana "Safras anya kana da hankali kuwa?" Waro ido waje yayi yana tunanin me kuma ya yiwa Ammi yau ko sallama babu ta haushi da faɗa har da kiran sunan sa, cikin girmamawa yace "Kiyi hakuri Ammi" nan take Ammi taji jikin ta yayi sanyi sassauta murya tayi ta fara magana "Me yasa zaka fara bawa Afnan training na sojoji tana mace?" Shiru ya ɗan yi sai yanzu ya gane matsalar cikin nitsuwa yace "Kiyi hakuri Ammi zan gyara" "To dai gaskiya ya kamata ita da take mace aikin likita ya dace da ita ko engineer ba soja ba" "hakane Ammi zanyi yadda kikeso" sosai Ammi taji daɗi ta rinƙa zuba masa ruwan albarka yana amsawa. Ammi na kashe waya ya miƙe rai a matukar ɓace ya fice daga office ɗin sa kai tsaye wajen motar sa ya mufa da kan sa yayi tuki ya bar wajen aikin su ya nufi gida. zaune suke a katafaren palon su wadda bgs ya sake sauya musu komai da komai palon yayi kyau iya kyau ba'a magana zaune suke Hiyana da kyakkyawan ƴaƴan ta kamar ƴa'ƴan larabawa su hudun dukka tana koya musu karatun Qur'ani mai girma tana sanye cikin riga pink da wando jeans baki ta ɗaure gashin kan ta ta zubo jelar har baya idan ka ganta kace yar yarinya ce ba zaka taɓa tunanin ita ta haifi yaran nan ba sukuwa kyakkyawan ƴaƴan nata Junior shine babba yana sanye cikin kayan sanyi, yaron yana girma kamannin sa da bgs na kara bayyana kamar an tsaga kara, ba iya kamannin fiska ba har da kamanin hali sak bgs Junior ya ɗauko ko ma in ce yafi bgs zafin rai tun yana karami har su yayyun nasa ƴaƴan Diyana prince da son da ɗan Zahra khalifa da sultan ɗin Lamrat da antieti Amrat duk mutuwan tsoron sa suke dan har sun canza masa suna daga Junior sun mai da shi boss dan ko hira suke idan ya zo wajen nitsuwa suke tsit gashi tun yana ƙarami miskili ne ajin farko dan ko dadyn su bgs idan yana masa magana bai cika amsawa da baki ba sai dai ya ɗaga kai dan magana wahala take masa haka itama afnan bata son magana idan su son ɗin Diyana sun zo suna hira tashi take ta basu waje tun tana karama akoi ta da izzan bala'i shi kuma little Aryan ɗan ba ruwa na ne bai da yawan magana amma yana da wasa da yan uwam sa shi kuwa Adnan shagwaɓaɓɓe ne number 1 gashi da surutu sak halin Diyana shi yasa yake cin duka wajen Boss wato takwaran Abba dan boss baya shiri da mai surutu duk gidan da mutun ɗaya boss ke shiri wato Prince ɗin Diyana duk da cewa shima Prince ɗin in ta kwaɓe musu yana cin duka hannun boss ɗin amma dai suna shi ba kaman sauran ba dan sauran basu ma ishe shi kallo ba har mamakin halin boss Aryan yake dan boss yafi bgs zafin rai da izza da rashin magana da hayani lallai wan nan shine ɗan na gada yafi ɗan na koya dan kuwa da gaske boss tun yana karami yafi bgs taurin zuciya da taurin rai da izza rashin son magana ga bala'i zafin rai da zuciya, daga shi kuma sai Afnan duk da take mace akoi izza da taurin zuciya da ita dai prince ɗin yaya Aryan shima akoi zuciyar bala'i yaron nan kusan halin su ɗaya da boss shi yasa suke abota. Shirye cikin kayan sanyi boss da little suke Afnan da Adnan kuma suna sanye cikin wandon jeans da riga iri ɗaya masu bala'i kyau. Ciki ciki bgs yayi sallama rai sa ya a matukar ɓace kallo ɗaya Hiyana ta masa ta gane hakan da gudu Afnan Adnan little suka miƙe suka nufe sa suna faɗin dady oyoyo shi kuwa oga Boss yana zaune ko kallon in da bgs yake bayyi ba hannu ɗaya bgs yasa ya ɗauki Afnan ya ɗauki Adnan kuma da ɗayan hannun sa ya saɓa su a kafaɗar sa suka kariso cikin palon ya sauke su saman sofa mai zaman mutun 3 cikin nitsuwa boss yace "Sannu da dawowa Dady" shafa kan sa bgs yayi kafin yace "My boss ya school?" Kallon Hiyana ta kasan ido boss yayi kafin yace "Alhadulillah dady" wucewa bgs yayi ya shige bedroom na shi ba tare da ya kalli in da take ba ɗaukan Alqur'ani da take koya musu karatu tayi ta miƙe tana faɗin "Kuje wajen su Prince kuyi wasa sai anjima ku dawo" da sauri su Afnan suka miƙe suka fita da gudu suna dariya da murna kallon boss dake zaune bai ko motsa ba Hiyana tayi kafin tace "To sarki kai fa me kake jira" miƙewa yayi ya nufi bedroom na shi yana faɗin "No mum i can't go anywhere please ni ki bari kin san ban son zuwa wajen su ko?" ya kai karshen maganar tare da shigewa bedroom na su ɗaga kai tayi sama tana faɗin "Ya Allah ka shirya min ɗan nan mutun ne baka taɓa gane masa duk yan uwansa suna haɗuwa suyi wasa amma ban da shi idan anyi magana sai yace bai son hayananiya kamar wani kai juju oh Allah kai Junior ba in da ya bar yaya Prince wallahi Allah dai yasa idan ya girma ya sauya" ta kai karshen maganar tare da wuce wa ta shiga bedroom na bgs. Kwance saman gadon sa ta same sa a hankali ta ɗaura Alqur'ani hannun ta saman table dake ɗakin ta kariso waje sa ganin ran sa a bace sosai ne, yasa ta tsugunna a gaban gadon duk da bata san me ya bata masa rai ba cikin sanyin murya ta fara magana "Sannu da dawowa yaya Prince" shiru ya mata kamar bai san da zaman mutun awajen ba hannun sa ta riko tayi kasa da murya tace "Kayi hakuri mijina ka yafe min idan na maka wani laifi" nan ma shiru yayi bai tanka ta ba kuka ta fara yi masa tana kokarin yin magan cikin tsawa yace "Get out karki fara min kuka a nan!!" ba karamin tsorata tayi ba dan rabon da ta ganshi a cikin irin wan nan yanayi har ya mata tsawa wajen shekara huɗu kenan da gudu ta miƙe ta fice daga ɗakin ta nufi nata bedroom ɗin ta faɗa saman gado ta fara rera kuka, harcikin ran sa yaji kukan nata da ta masa kuma yasan halinta yanzu haka tana can tana kuka tuna haka yasa ya miƙe dan zai iya jure komai amma ban da kukan Eshat a hankali ya tako ya fice daga ɗakin ya nufi bedroom nata kallo ɗaya ya mata ya girgiza kai tare da hayewa saman gadon nata ya sanya kyawawan hannu ya ɗagota ya rungume ta sosai a jikin sa murya kasa kasa yace "I'm so sorry my Eshat" rungumesa itama tayi cikin kuka tace "Ni ba wai ina kuka dan kamin tsawa bane ina kuka ne saboda ban san me ya ɓatawa mijina aljanna ta rai ba kuma kaki bani damar na kwantar maka da hankali" hannu yasa ya goge mata hawaye yana faɗin "First time a duniya da kika taɓa ɓata min rai my Eshat why zaki kai karata wajen Ammi me yasa ba zaki so abun da nake so ba tun da ba saɓon Allah bane hakan why ba zaki tayani cikan burina ba?" Waro ido wajen tayi ta tsaya da kukan nata cak cike da girmamawa tace "Kayi hakuri my habibi na tuba bazan sake ba na maka alkawari duk wani abun da kake so in dai bai saɓawa Allah ba zan tayaka cin ma wan nan abun ka yafe min kaji mijina" sunkuyo da kan sa yayi sai tin face nata ya haɗe fuskokin su ya kura mata manya manyan idon san nan "My Eshat kullun sai kara kyau kike kina kara komawa yarinya abun ki" zura harshen ta tayi waje ta ɗan lashe lalausan lips na shi kafin tace "Yaya Prince kai fa na daban ne idan mutun ya ganka zai rantse yace shekaran ka 20 kana da jiki mai kyau" "baki faɗa min ya Exam naku na yau ba?" Murmushin tayi kafin tace "Exam Alhadulillah dukkan mu ni da su diyana muna sa ran nasara" "Allah ya baku Sa'a my world" "Amin yaya Prince amma kasan me?" Tsura mata ido yayi ba tare da yayi magana ba "Ina mamakin yadda Diyana ta sauya tayi hankali kamar ba ita ba kaga yadda take karatu a School kuwa?" "My Eshat kenan komai da kike gani A duniyar nan yana da lokaci da zarar lokacin sa yayi sai an yi sa ko da mutun bai so lokacin yin hankalin ta ne yayi ƴaƴa uku wasa ne ai dole tayi hankali" "hakane yaya Prince amma ni yaya Prince baka faɗa min in da ka koyi fillaci ba" "Eshat ke nan kin dai dage sai kinji ko? to bari dai yau na faɗa miki, bakin taɓa ganin wasu pic a cikin drawer na ba pic na familyn Ammi ko in ce na familyn mu to ni dai da kuke ɗauka na mugu a da ba haka bane kawai yanayi nane haka amma ni mutun ne mai kaunar yan uwana har yan uwan Ammi dukka shi yasa na ajiye hoton su kuma mutun idan yana da hankali ko mai zai zama bai kamata ya manta asalin sa ba saboda haka na koyi fullaci dan bala'i son Ammi da nake ita da yan uwan ta gaba ɗaya a App na koyi fullaci ita kanta Ammi sai daga baya bayan nan ne tasan na iya fullanci" rungume sa tayi tana mai jin daɗi maganganun sa hannu ya tura cikin rigar ta ya fara murzan tula tulan ta yana faɗin "Wai me Aunty farida take baki ne kullun sai naji ki kamar amarya sabuwa dal a leda bana gajiya da ke my Eshat kuma gashi tula tula na, su nan a tsai tsaye cirko cirko kamar an hura balo balo sai ma kara girma da suke kamar baki taɓa shayar da baby's ba duk murzan su da nake basa sauyawa faɗa min me Aunty farida ke baku dan nasan ba haka kawai take sani zuwa airport anso sako na kawo muku ba na san ba wani kayan kamshi da su humra da take faɗe kawai tana fakewa da haka ne" cikin shagwaɓa tace "Ni yaya Prince humra kawai nake gani bayan shi babu komai a ciki" kallon gefen ido ya mata kafin yace "Au da Ummin uncle Aliyu da Aunty farida dukka Humra suke aiko muku kenan? Wato turare ya zama abinci bari zaki yi bayani ne bari na damke ki Allah yasa su baki overdosed in rike ki sai na hana kafarki tafiya" rufe masa baki tayi ta hanyar tura hannun ta cikin wandon sa ta fara shafo bananar sa a hankali hankali, kara matse ta yayi a jikin sa yaci gaba da murzan tula tulan ta da zafi zafi yana yi tana tayasa nan take suka birkicewa juna suka fara romancing na juna "My Eshat ke taba ce" yayi maganar da wata iriyar murya wadda da kajita kasan yana cikin matsanancinyar sha'awar ta kasa magana tayi dan ya rikita ta da salon sa kwata kwata ma bata san awani duniya take ba. Sosai suka murji juna har sai da suka samu nitsuwa suka mannewa juna suna mai da numfashi. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya soyayya mai tsabta suke gudanarwa junan ga kyawawan yaran su Junior wadda ya rinƙiɗe ya zama boss sai little afnan da kuma Adnan suna cikin farinciki ƴaƴan su na barɓan horon sojoji daga wajen dadyn su har ma da mumyn su dan yanzu ita ma Hiyana ta bada goyon baya akan horon sojoji da ake basu har koya musu faɗan hannu take time to time. Rayuwar su dai sai dai muce masha Allah A ɓangaren Aryan ma ba'a magana shakuwa mai karfi ne tsakanin sa da jiddan sa tayi hankali sosai ta nitsu shi ma Aryan yana bawa Prince da Son horon sojoji ita kuma Noor yace engineer zata karanta amma shi bgs har da Afnan yake bawa horo A ɓangaren Auta da yaya Khalid ɗin ta suma ba'a magana Rayuwar farinciki da kaunar juna suke gudanar wa Lamrat Amrat Duk suna cikin farinciki da mazajen su ita dai Amrat tun daga kan antieti bata sake haihuwa ba. Shima Ahmad ɗan sa ɗaya da Hajjo mai suna Aliyu suna kiran sa Haidar yanzu Hajjo ta waye sosai ta zama cikakkiyar mace mai aji Haka rayuwa ta cigaba da tafiya musu gaba ɗaya family suna cikin matsanancin farinciki da annashuwa tare da kaunar juna To Alhadulillah Alhadulillah ala kulli hali nan na kawo karshen littfin *DUK KARFIN IZZATA* sai mun haɗu da ku a sabon book na mai sunan *TRIPLET'S* wato *ROMEO* karku bari abaku labari dan wan nan karon da zafin sa yazo salon sa daban ne da ko wanne zai fara zuwa muku ranar Friday In Sha Allah fatan zaku bani haɗin kai ta hanyar bani ruwan HOT comments na ku Ɗinbin godiya da tarin jinjina gare ku yan *DUK KARFIN IZZATA* paid group. Gaisuwar ban girma tare da jinjina da fatan Alkhari gareku yan *DUK KARFIN IZZATA* comments section group ina godiya da comments naku dan yana karamin karfin guiwa sosai da sosai Allah ya bar zumunci Sakon jinjina ga manya manyan members na masu karamin karfin guiwa ta hanyan min ruwan HOT comments kullun basa gajiya 1 My dear Amyra 2 Aisha baita jidda 3 Aunty Hauwa'u maman Abba 4 Maman Amir 5 A'isha 6 Mum twins 7 Bilkisu 8 Fadila Nasiru bakori 9 gently Zee 10 Hafsat Rabi'u Abubakar 11 Husaina 12 Kharima 13 Nana Farida 14 Rasheda Umar Da sauran wayan da ban zamu damar kiran sunan su ba sai matikar godiya Allah ya bar zumunci Jinjina gareku Admins na masu kokari Allah ya bar zumunci. 🤲 duk wanda nayiwa laifi a tarayyan mu a *DUK KARFIN IZZATA* ya min afuwa In godiya 🥰 *MY DEAR AMYRA YA ALLAH YASA KI FARA LITTAFIN KI KUKAN ZUCI A SA'A ALLAH YA DAFA MIKI YA CIKA MIKI BURIN ƘI NA ALKHARI TAMMAT BI HAMDULLAH