❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 BOOK ________3 ✍📚🔥 P A G E 1 🥀 ❤ ▪MALIK kai tsaye part din shi ya nufa da ita , sam bai damu da mutanan da ke cikin masarautar ba , ya san kuma su na kallon shi amma bai sauke ta ba ya na shiga part din shi ya wuce kai tsaye floor na hudu da ita su na shigowa parlourn ya sauke ta saman kafafun ta ya na sauke ta ko ta yi sauri za ta bar wajen taku daya ta yi ya damko kugun ta ya juyo ta su na fuskantar juna ya ce mata " ina kuma za ki je ? " " Ka sake ni wanka zan je na yi " ta fada ta na matse gera sai da ya karewa face din ta kallo da kyau sannan ya sake ta a hankali ba tare da ya ce mata komai ba da sauri ta juya ta fara takawa ta shige corridor ta nufi bedroom din su sai da ya ga ta shiga cikin corridor din sannan shi ba ya tako a hankali ya bi bayan ta ya shiga bedroom din su ko da ya shiga kai tsaye Dressing room ya wuce , jim kadan ya fito hannun shi rike da wata yar karamar box Red color ya karaso bakin gado ya ajiye ta sannan ya juya ya nufi toilet , a bakin kofar ya tsaya ya kai hannu ya yi mata knocking bai jira amsar ta ba ya ce " Ga kaya nan na fido miki saman gado " ya na gama fadar haka ya juya ya fice bedroom din sai da ta dauki wajen good 45 minutes kafin ta fito da ga cikin toilet ta na daure da towel a kirjin ta kai tsaye gadon ta nufa har ta kai hannu za ta dauki box din ya ajiye ta jiyo Muryar shi ya na sallama a bayan ta slowly ta dago ta juya ta amsa mishi sallamar shi ta na murmushi a hankali ya ke takowa cikin dakin ya na sanye da kayan barcin shi farare kal , sai tashin qamshi ya ke gaban ta ya karaso ya tsaya ya sa hannayan shi cikin aljihun wandon shi ya ce mata " Sai yanzu ki ka yi Niyyar fitowa " wani cool murmushi ta saki kafin ta matso kussan shi ta zagayo da hannayan ta a bayan shi ta kontar da kan ta saman chest din shi a hankali ya sauke ajiyar zuciya har sai da ya lumshe idanun shi wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " ni ma na yi kewar ka sosai " da sauri ya bude idanun shi ya sunkuyo ya kontar da kan shi saman shoulder din ta ya ce " ta ya ki ka San na yi kewar ki ? " " Ummm na ji a jiki na " ta fada ta na lumshe idanun ta a hankali ya kai lips din shi ya manna mata kiss saman shoulder sannan ya yi mata saman wuya yar karamar dariya ta yi ta na neman ta janye jikin ta da ga nashi da sauri ya fido hannayan shi , ya zagayo da su a kugun ta ya matse ta tsam a jikin shi " baby sake ni na saka kayana , na fara jin sanyin " ta fada mishi cikin sanyin murya a kunne ya rada mata " don't worry I'm here I'll warm you up " ya na gama fadar haka ya sa hannu ya ja towel din jikin ta da karfi ya fadi kassa a hankali ya sa hannu ya daga ta cak ya karaso wajen gadon ya kontar ta ita , sannan ya mike ya cire kayan jikin shi ya bar short sannan ya Haye saman gadon ya mata runfa da fafadar kirjin shi AL'AMARIN MALIK SAI INAYA , NI DAI NA KOMA DA GA GEFE HAR SU KAMALLA ▪WASHE GARI ( PRISON ) ▪MALIK Zaune ya ke a cikin Cell din Hakim saman gadon shi , ya daura laptop saman cinyoyin shi ya juyawa Hakim ita ya na kallo sai da ya share wajen ten minutes kafin Hakim ya yi sauri ya ce " Ga ta nan , ita ce , a ranar da mu ka shigo kassar Turkey " da sauri Malik ya juyo da laptop din gaban shi , ya na kallon Hall din Airport din , cike ta ke da mutane amma ya iya gano Hakim , ya na tare da wata budurwa da a shekaru ba za ta wuce 20 years ba ta na sanye da Abaya blue color ta yafa veil din ta a kai slowly Malik ya dago kai ya kali hakim ya ce " ka tabbata two weeks ku ka yi a Turkey ? " da sauri hakim ya ce mishi " i'm sure " " yanzu babu wata hanya yadda za ka iya tantance wanda ya saka wannan aikin ? " " ranka shi dade da na sani da tun da ga farko na fada maka duk lokacin da mu ke haduwa fuskar shi a rufe ta ke " ya fada kamar zai yi kuka gyada kan shi Malik ya yi kafin ya mike ya ce mishi " Shikenan zan dawo gare ka , an jima " ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi hanyar fita cell din har ya kai bakin kofar Hakim ya yi sauri ya ce mishi " ranka shi dade , Muryar shi ina iya gane Muryar shi " slowly Malik ya juyo ya ce mishi " Za ka iya gane Muryar shi ka tabbata " gyada mishi kai Hakim ya yi kafin ya ce " na tabbata ranka shi dade , sannan akwai wani bracelet da na taba gani a cikin hannun shi , Bracelet din kamar dai Zanen da ke saman wuyan ka kuma na Gold ne sau biyu ina ganin shi sanye da bracelet din nan " dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " Shikenan " a takaice sannan ya juya ya fice cell din kai tsaye Prison din ya baro , ya na fitowa sai saman motocin shi da Diya tsaye a gaban su ya na isowa Diya ya bude mishi gidan baya ya shiga sannan shi ma ya shiga ya rufo kofar , Driver ya tada motar su ka bar wajen cikin nitsuwa Malik ya ce ma Diya " Mu je Fada " gyada mishi kai Diya ya yi kafin ya ce ma Driver ya kai su Fada ba musu Driver ya juya kan motar su ka nufi hanyar Fada Fadar ko ta na cike a lokacin duk wanda ke cikin fadar ya na a wajen har Rafik da Aymane wannan karan , Sai surutu su ke cikin Izza Malik ya shigo Fadar ya na sallama cen kassan makoshi yadda shi kadai ya ji abu ne su na ganin shi su ka yi tsit su ka mike tsatsaye da sauri su na sunkuyar da kai cikin girmamawa bai bi ta kan su ya wuce kai tsaye wajen kujerar shi , ya zauna Diya ya koma geffen shi ya tsaya sai da ya zauna sannan dukkan su su ka zauna su na kallon shi bai bata lokaci ba ya bude laptop din da ke cikin hannun shi , ya kunna sannan sai saman video din nan da ya gwada wa Hakim a hankali ya juya laptop din yadda kowa na cikin fadar ke iya gani bai Ce musu komai ba kowa ya yi shiru ya na kallon Laptop din irin kallon nan na karin bayani kamar ko Malik ya sani sai ya ce " A cikin video din nan za ku ga saurayin da General Abdallah ya kamo wanda ya harbe Malik , sannan za ku ga Wata Mata a tare da shi " ya na gama fadar haka ya kashe laptop din ya rufe ta cikin rudu Hussein ya ce " amma ranka shi dade , me ya kawo zancen wannan videon " dan jinkirtawa Malik ya yi cikin nitsuwa ya ce " wannan Videon ta na daya da ga cikin abun da zai tabbatar da gaskiyar saurayin nan " da sauri Mohammed ya mike ya ce " wace gaskiya kuma ran ka shi dade , General Abdallah kai da kan ka , ka kawo saurayin nan ka ce shi ya kashe Malik ko dai batan kai ku ka yi ? " cikin nitsuwa General Abdallah ya ce mishi " Please Sarkin bayi ka zauna ka ji abun da zai fada " bai gama rufe bakin shi ba Mohammed ya ce " ka yi hakuri General amma ba zan iya yin shiru ba , yaron nan shi ya kashe Malik me a ke jira har yanzu ba a yanke mishi hukuncin ba , Ku sa baki Jama'a " ya na gama fadar haka kowane ya shiga fadin Albarkacin bakin shi wasu na cewa a kara bincike wasu kuma su ka goyi bayan Mohammed na cewa a yanke mishi hukuncin yanzu ba sai an jima ba shi dai Malik shiru ya yi ya lumshe idanun shi ya na sauraron su cikin bacin rai ya bude idanun shi ya ce " Silence !! " ya fada da karfi duk sai da su ka razana ba shiri kowane ya ja bakin shi ya yi shiru ba a hankali ya dago kai ya kali Diya da sauri Diya ya sunkuyo da kan shi ya na sauraron abun da Malik ya rada mishi gyada mishi kai kawai ya yi kafin ya koma ya tsaya juyowa Malik ya yi ya kale su ya ce " ku na shaida a ranar da na hau kujerar nan , na yi Alkawari kwatarwa duk wanda ya kawo min kukan shi hakin shi ko da kuwa mai laifi ne , kamar yadda a ka kamo shi da sunnan ya kashe Malik , haka shi ma ya kawo min kukan shi domin na ceci Matar shi , bai kamata mu yanke mishi hukuncin ba tare da mun saurare shi , ba tare da mun ji dalilin shi na kashe Malik , abu guda zan fada muku , Abdoul Hakim ya fada min gaskiyar abun da ya faru , ya kuma fada min dalilin shi na kashe Malik , na yi muku alkawari duk wanda ya saka shi yin wannan aikin sai na kamo shi na yanke mishi hukunci dai'dai abun da ya aikata , na farko na saka shi kashe Malik , na biyu kuma Matar shi da ya sace , ko wanene idan na kamo shi zai fuskanci hukunci ba ruwa na da matsayin shi a waje na ko a cikin masarautar nan " ya na gama fadar haka ya tashi ya fara takawa cike da Izza ya fice fadar , da sauri Diya ya bi bayan shi su ka bar wajen kowane dai kallon shi ya ke , sun kassa cewa komai amma da ga gani ga tsoro nan konce saman fuskokin su , Ba karya General ya yi ba , yanzu duk wanda ya saka Hakim yin wannan aikin sai shiga tayi tayin shi , a nan ne wajen ceton kan shi zai yi mistake har a kama shi bangaran Malik kuwa su na fitowa ya mika wa Diya Laptop din shi ya ce ya sa a kai shi part din shi , zai wuce wajen MALIKAT INAS ba musu Diya ya karbi laptop din ya juya har sun yi hannun riga Malik ya juyo ya ce mishi " Diya ya jikin Nesrine ? ta samu sauki ? " juyowa shi ma Diya ya yi ya na murmushi ya ce mishi " don't worry , kawai Fever ce ta ke amma yanzu ta samu sauki " gyada kan shi kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba ya juya ya ci gaba da takawar shi kai tsaye part din MALIKAT INAS ya nufa dan ya san ita kadai ce za ta iya ba shi amsar tambayar shi Bakin shi da Sallama ya shigo parlourn ta nan ya tardo ta zaune tare da RIANNA su na hira fuskokin su dauke da murmushi MALIKAT INAS na ganin shi ta tsuke fuska ta kauda kai gefe sai da ya karaso cikin parlourn ya zauna saman sofa geffen RIANNA sannan ya ce " Ina kwana Ammie " " lafiya " ta fada a takaice ba tare da ta juyo ba yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta dafa shoulder din shi ta ce " Akhie ina ga Ammie fushi ta ke da kai " " Da gaske Ammie ? " ya fada cikin sanyin murya tsuke fuska ta yi ta na kara kauda kai gefe a hankali ya mike da ga saman sofar shi , ya tako ya dawo gaban ta ya zauna saman carpet ya kai hannu ya fara murza mata kafa ya na fadin " duk da ban san laifin da na yi ba , amma ina neman afuwar ki , Kin san ba na son ganin ki cikin fushi please Ammie kar ki ce za ki yi min fushi , wlh ba zan ji dadi ba " a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta ce " Nawfel , ni fa wassa na ke yi maka ba fushi na ke ba " a hankali ya kontar da kan shi saman cinyar ta ya ce " na sani , ai ba karamin abu zai sa Ammie na ta yi fushi " " duk da hakan ina fushi da kai , tsakani da Allah yanzu Nawfel yaushe rabon da ka zo waje na ? ko da gaisuwar tsaye ya ce ? " ta fada ta na marairaice murya dan lumshe idanun shi ya yi kamar mai jin barci ya ce " I'm sorry Ammie , ke ma yanzu kin san aikin da ya karun min " cikin nitsuwa ta katse shi da cewa " Kar ka damu , na sani Allah ya taya ka riko bisa gaskiya kamar yadda mahaifin ka ya yi " a tare shi da RIANNA su ka amsa mata da Ameen sannan RIANNA ta ce " Akhie wai , ina baby ta yi ne na yi kwana biyu ban gan ta ba " " wace baby ? wlh Ukhtie na lura duk ke ki ka bata yarinyar nan , sai ta kashe ni sannan ki huta " dariya sosai RIANNA ta yi har ita kan ta MALIKAT INAS sai da ta gama dariyar ta sannan ta ce " Nawfel fadi gaskiya ko dai kai ne ka ke takurawa babyn ta mu , na ji an ce har yaji ta yi maka " da sauri ya dago kan shi fuska cike da mamaki ya ce " How do you know that ? " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce mishi " Nawfel , ai labarin masarautar nan ba ya boyyiwa " a hankali ya koma ya kontar da kan shi saman cinyar ta ya ce " to babu ruwan ku dai " " Akhie , Fadi gaskiya me ka yi wa baby " RIANNA ta fada lumshe idanun shi ya yi sannan ya ce mata " da ya ke ita yar aljanna ce ba ta laifi , sai na ma kara aure na huta da rigimar ta " ya na gama fadar haka ya ji MALIKAT INAS ta sa hannu ta murde mishi kunne kamar karamin yaro ya dago kai ya na cewa " Ammie , sake min kunne na da zafi fa " " yi min shiru mara kunya kawai , yanzu baby tawa za ka yi wa kishiya ? A hir din ka wlh ban yarda da haka ba " " Ammie ni fa wassa na ke miki " a hankali MALIKAT INAS ta sakin mishi kunne , sannan RIANNA ta ce " Akhie , wlh duk ranar da ka yi wa baby kishiya ni da kai mun yi hannun riga , me ta yi maka haka kawai ? " meda kan shi ya yi saman cinyar MALIKAT INAS cikin sanyin murya ya ce " in da a ce ina da Niyyar kara aure da lokacin da Mohammed ya ba ni auren Hafsat ba zan ce a'a ba , Ukhtie har ga Allah ba na tunanin zan iya zama da wata matar bayan Cutie , Ita kadai ta san sirri na ita kadai ke iya saka ni cikin nitsuwa , ita kadai ke iya saka ni cikin farin ciki kuma har duniya ta nadde ba za a samu ta biyu ta a waje na , kamar yadda ta ba ni ragamar rayuwar ta na yi yadda na ke so ita , haka ni ma na ba ta ragamar rayuwa ta ta yi yadda ta so da ita " wani kyawatencen murmushi RIANNA ta saki ta na cewa " iyeeeee , Ammie ki na ji ko , yaron ki fa ya fada tarkon soyayya " lumshe idanun shi Malik ya yi kafin ya ce " Ai ni dama na jima da fadawa " murmushi mai dan sauti MALIKAT INAS ta yi ta kai hannu saman kan shi ta fara shafawa a hankali ta ce " Ka ce mu fara shirya kayan baby " " wane kayan baby kuma ? " ya fada idanu a lumshe MALIKAT INAS na shirin magana RIANNA ta riga ta cewa " Ai dama soyayyar ita ce step na farko , aure step na biyu , Step na uku kuma babys , a na ku labarin auren ne ya zo a step na farko no wonder , mun wuce step na biyu yanzu , kennan mu na cikin step na uku wato babys , na san a zaman da mu ke yanzu you are not virgin ko kuwa ? " ba shiri Malik ya bude idanun shi ya na kallon ta ita ko kunyar fadin haka ba ta ji ba ya na shirin magana Ya jiyo Muryar MALIKAT INAS ta na fadin " Kar dai ka ce min har yanzu ba ka yi dis virgin din ta ba ? " " wayooo ni Nawfel na shiga uku hannun matan nan , ina ruwan ku da Sex life di ta , ko kunyar fada min haka yanzu ba ku ji ba ? " Ya fada ya kamar zai yi kuka ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 BOOK ________3 ✍📚🔥 P A G E 2 🥀 ❤ dan karamin tsaki MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " Tom sai a ka yi me , ni fa na haife ka dan na tambaya in ka yi dis virgin matar ka shi ne laifi ? mu de tambaya ce mu ka yi kuma dole ka ba mu amsa " " dama ban zo wajen nan ba " ya fada ya na kokarin tashi da sauri MALIKAT INAS ta medo shi ya zauna ta na dariya ta ce " shikenan kar ka tafi dawo ka zauna wassa mu ke maka " ba musu ya dawo ya zauna ya na kauda kai gefe ya ce " sai na daina zowa wajen ki tun da haka ne " " yi hakuri Akhie kar ka ce ka daina zowa waje na ba zan ji dadi ba " Rianna ta fada ta na marairaice mishi fuska " shikenan " ya fada a takaice ya na sakin fuska a hankali MALIKAT INAS ta kai hannu saman kan shi cikin sigar rarrashi ta ce " Shikenan yanzu fada min , mu fara shirya kayan baby ko sai ta kara tassowa " kauda kai gefe ya yi ya ce " tsakanin da Allah Ammie ina zan iya renon baby biyu ? , No gaskiya ban shirya haihuwa yanzu ba , at least ku bari ta kai 18 years kafin ku fara min zancen baby , duk fa sai na da one month za ta cika 15 years " " Okay , rayuwar ka ce , ba mu da izinin fada maka abun da za ka yi , fata na guda Allah ya ba ku zuri'a mai Albarka wadda za ka yi alfahari da ita " " Ameen na gode Ammie " ya fada ya na kontar da kan shi saman cinyar ta ya na kontar da Shi wayar RIANNA ta fara Ringing a hankali ta dago wayar ta kali screen din , wani cool murmushi ta saki kafin ta mike a hankali ta nufi corridor ta koma bedroom din ta na barin wajen Malik ya dago kan shi ya ce " yawwa Ammie dama ina so na tambaye ki a kan Tambarin masarautar nan , crown and sword minene ma'anar su " dan jinkirtawa MALIKAT INAS ta yi kamar mai tunanin wani sannan ta ce " Gaskiya ban sani ba , Manyan Masarautar ya kamata ka tambaya ko kuma MALIKAT HOUDA dan duk wani tarihin masarautar nan ta na da shi " " To Ammie , why a ke mana zanen tambarin a jiki , kennan duk wanda ke cikin masarautar nan ya na da shi " girgiza mishi kai ta yi kafin ta ce " No , Yaran Malik kadai a ke yi wa shi " cikin rudu ya ce mata " ban gane ba ? " ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce " Ina nufin Diyan Malik kadai a ke yi wa tambarin a jiki , Idan namiji ne a wuya a ke yi mishi , mace kuma cikin hannu " ta kai karshen ta na janye hannun rigar ta na dama ta na nuna mishi bayan hannun ta , Tak tak irin zanen da ke cikin wuyan shi " To amma Ammie bayan yaran Malik sauran yaran masarautar a na yi musu shi ? " " a'a Gaskiya , yaran Malik kadai a ke yi wa shi , yanzu idan ka duba Aysher , Manisha , Djamila ka dai san yaran papi din ka ba sai na fada maka su ba , duk mu na da wannan tambarin , amma for exemple yanzu kamar Muntaz ko Hafsat ka ga mothers din su su ne Diyan Malik Abdoul latif kennan su jikokin Malik ne , a na ba su wani bracelet na Gold mai dauke da tambarin tun su na baby kuma ba a son ya fita da ga cikin hannun su , Saboda shi ne masarautar Saudia , tun lokacin Malik ABDOULAZIZ ya kafa wannan tambarin , a sanni na Sword din ta na nufi irin yakin da su ka sha kafin su kafa wannan masarautar ta Saudiya " gyada kan shi kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba ya fada duniyar tunanin shi bari dai mu takaice labarin , inin ranar Malik a part din MALIKAT INAS ya yi shi , Sallat ce kadai ke fitar da shi , a nan su ka yi maganar Auren RIANNA da Aymane ya ba da shawarar a yi auren Ranar Friday tare da na Tesnim da Abdoul , ba musu su ka amince da maganar shi sai wajen sallar isha ya baro part din amma sai da ya biya wajen MALIKAT AL'UMU ya yi mata magana a kan auren Tesnim da Abdoul ita ma ba ta yi mishi musu sai ma farin ciki da ta nuna , ita ma dai MALIKAT AL'UMU ba ta kyale shi ba sai da ta tsokane shi iya son ran ta kuka kadai a bai yi mata ba bai baro part din ta ba sai wajen Sallar Isha , ya tafi Mosque , da ga nan kuma ya kama hanyar part din shi ▪ROUKSAR cikin bacin rai Damba ke kallon ta irin kallon nan na sai na kashe ki cike da fargaba ta ce mishi " Damba ka yarda da ni , Sau uku ina saka poison din na a cikin abincin da a ka kai wa yarinyar nan " cikin bacin rai ya ce mata " Kar ki raina min hankali , Idan kin saka mata poison din ya a ka yi ba ta mutu ba , ga shi yanzu wacen sakaran yaron ya fadawa Malik gaskiyar yadda a ka yi ya kashe Malik , kuma ya fara bincike a kai ya kamata yarinyar nan ta mutu tun kafin ya gano wanda ya saka shi , yadda laifin mutuwar ta zai ratayu a kan shi bayan na Malik " kamar za ta yi kuka Rouksar ta ce mishi " Damba , na fada maka ni da kai na na saka mata poison har sai uku , kuma ina da tabbacin t........ " Kut maganar ta yanke ta na zaro idanu ta na kallon Damba " Lafiya ki ka yi shiru ? " Damba ya fada ya na tsare ta da ido wasu yawu ta hadiye kafin ta ce " Damba , ni dai na san sau uku ina tura abincin part din Malik da sunnan MALIKAT AL'UMU ta turo shi kuma duk da poison a ciki , kuma ina da tabbacin Yarinyar nan ta ci abincin " cikin rudu Damba ya ce mata " me ki ke son ki ce ? " " Damba , poison di na ba karamin poison ba ne , dan ko magani ba shi da shi , kuma yarinyar nan ta ci shi har sai uku ba ta mutu ba , hakan na nushi Aljanun ta sun tashi " da sauri Damba ya katse ta da cewa " ki na nufin ita da Malik sun ...... " bai kai karshen maganar shi ba Rouksar ta katse shi da cewa " they had sex " ta kai karshen baki sake Girgiza mata kai Damba ya yi ya na fadin " no ! no ! no ! no ! " ya fadi na karshen da karfi ya na juyawa ya kai wa bishiyar bayan shi wani mugun bugu har sai da hannun shi ya fara zubar da jini a razane Rouksar ta ce " Shikenan , Shikenan , shikenan ta kare mana ta kare mana ta kare mana , ko rabin shirin mu ba mu kai ba ga shi har ya baci " "no , ba zan yi wannan aikin a banza ba , dole na zama Malik din Saudiya , ta ya a ka yi sihirin da na yi mishi ya kare da sauki haka ? cikin rudu Rouksar ta ce mishi " wani sihiri kuma Damba ? " wani dan karamin tsaki ya ja ya na fadin " na hana shi kusantar mace , duk lokacin da ya kusanci mace , zai ji dick din shi na yi mishi zafi kamar za ta kama da wuta , amma ga shi sihirin ya kare , dole na san abun yi , ba zan bar Nawfel saman kujerar nan ba " da sauri Rouksar ta katse shi da cewa " To yanzu ya za mu yi ? ka na dai ji fa yarinyar nan poison di na ta sha ba ta mutu ba , ka na ganin za ta bari wani abu ya samu Malik ? " ba ta gama rufe bakin ta ba Damba ya juyo a zafafe ya damko wuyan ta ya na cewa " duk ai laifin ki ne , tun yaushe na ce ki kashe yarinyar nan , Har part din MALIKAT AL'UMU ta koma da zama amma ki ka kassa yin komai a kai " cikin wata disashashiyar murya ta ce mishi " Damba sake ni " ta fada dan ba karamar shaka ya yi mata ba sautin ma da kyair ya fito da kyau ya waro idanun shi ya ce " No Rouksar ba za ki sa shiri na ya baci ba , Idan na fadi ki tabbata ke ma za ki fadi , Idan har ta dalilin ki ban zama Malik ba sai na ga bayan ki da hannu na " kamar kiftawa Rouksar ta lumshe idanun ta ta sake bude su , sun koma kamar na maciji , cikin abun da bai kai dakika Biyar ba , duk fatar jikin ta ta koma irin ta maciji hannayan ta su ka bace bat , nan take ta koma wani dankareren Maciji Green color wanda griman shi ya ma fi bishiyar da ke bayan Damba Damba kuwa tun lokacin da ya ga idanun ta sun sauya ya janye hannun shi da ga saman wuyan ta , ya koma baya kadan ya ja tsaki sai da macijin nan na Rouksar ya yi wani razanannan kuka sannan ya bace bat , sai ga Rouksar ta dawo tsaye gaban Damba amma har yanzu idanun ta na maciji ne cikin wata razananiyar murya mara dadin ji ta ce mishi " Kar ka manta ko ni wacece Damba " ba ta gama rufe bakin ta ba Damba ya matso kusa da ita ya na kallon Ta cikin ido ya ce " kar ki manta ko ni wanene Rouksar " ya na gama fadar haka idanun shi su ka juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi su ka koma na maciji kafin su dawo dai'dai wasu wahalalun yawu Rouksar ta hadiye kafin ta meda idanun ta dai'dai ta dan ja da baya a hankali shi ba Damba ya ja baya ya ce " ya dai fi miki , nan gaba ki san irin maganar da za ki fadamin , gwara ki je ki samo yadda za ki yi ki kashe yarinyar nan " ya na gama fadar haka ya bace bat ya na barin wajen Rouksar ta saki wani kukan kura sannan ta bace bat ita ma NI YANZU ABUN NAN YA FARA BAN TSORO , NA MA KASSA GANE MANUFAR WANNAN DAMBA , KAMATA YA YI YA CE KASHE MALIK WHY ZAI CE TA KASHE INAYA ? ▪INAYA zaune ta ke cikin parlourn su saman carpet , ta na sanye da kananan kayan barcin ta ta saki gashin ta ya zubo mata har saman shoulder sai tashin qamshi ta ke ga bowl a gaban ta cike da popcorn , ga tray kuma a gefe shake da fruits da Juice , sai kallon Tv ta ke cikin konciyar hankali ta na a haka Kofar lift ta bude Malik ya shigo parlourn ya na sallama kassa kassa wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta amsa mishi sallamar shi sai da ya karaso tsakiyar parlourn sannan ya tsaya ya bude mata hannayan shi murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta mike da sauri ta nufe shi da gudu sai da ta zo dab da shi sannan ta tsaya ta na kallon shi " Lafiya ki ka tsaya ? " ya fada cikin sanyin murya turo dan bakin nan nata ta yi ta juya mishi baya ta ce " ni na manta fushi na ke da kai " a hankali ya sauke hannayan shi ya ce " Cutie me ku ma na yi za ki yi fushi da ni ? " " Tun fa safe da ka futa ba ka dawo waje na ba sai yanzu , ka san irin kewar ka da na yi kuwa ? " a hankali ta karaso wajen ta ya sa hannayan shi ya rungumo ta ta baya ya kontar da kan shi saman shoulder din ta sannan ya ce mata " Ni ma na yi kewar ki sosai My Cutie " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " shikenan na ji , yanzu ka je ka yi wanka sai ka dawo mu kali Film ya na da dadi sosai " a hankali ya dago hannun shi ya janye gashin da ya zubo mata a saman shoulder sannan ya kai lips din shi ya manna mata kiss ya na cewa " an gama ran ki shi dade , bayan haka ku da bukatar wani abu ? " girgiza mishi kai ta yi kafin ta ce " no hakan ma ta isa " sakin ta ya yi kafin ya ce mata " shikenan jira ni , ina zuwa " ya na gama fadar haka ya fara takawa zai bar wajen da sauri ta riko hannun shi cak ya tsaya ya juyo a hankali ya ce mata " Cutie me ya faru ? " a hankali ta tako ta tsaya gaban shi da hannu ta mishi allamun ya sunkuyo ba musu ya sunkuyo da kan shi ya rage tsawon shi dan bakin ta ta kai saitin kunnen shi ta yi mishi rada a hankali ya zagayo da hannun shi guda a kugunta ya janyo ta jikin shi ya ce mata " Ummm da gaske ki na so na yi miki ? " gyada mishi kai ta yi a hankali ta na shagwabe fuska lips din shi ya kai saman forehead din ta ya manna mata kiss sannan ya ce " okay bari na yi wanka , sai na dawo na yi miki , mai dadi ma kuwa " ya na gama fadar haka ya sake ta ya juya ya nufi corridor da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta koma ta zauna , ta kai hannu saman sofa ta dauki wani pillow sannan ta sauko shi kassa ta konta after one hour , ya fito da ga cikin corridor ya na sanye da kayan barcin shi Red color ma su mugun kyau , ya saki wannan lalawsan gashin kan shi sai tashin qamshi ya ke , Hannun shi rike da laptop din shi gudan kuma ya na rike da wayar shi a haka ya karaso cikin parlourn ya nufe ta ya zauna kusan ta , ya mike kafafun shi sannan ya daura laptop din shi a saman cinyoyin shi ya bude ya fara latsawa sai da ya share good 30 minutes a haka kafin ya kai hannu ya dauki wayar shi ya fara latsawa na dan lokaci sannan ya kai ta a kunne cikin nitsuwa ya ce " Na tura maka Lambar wata mota ina son sanin da sunnan wa a ka yi register din ta " ya na gama fadar haka ya sauko wayar ya katse kiran , shi kadai ya san da wa ya ke wayar dan ni ban ji komai ba , 🤔🤔🤔 lambar wace mota ce ya tura mishi ma ? ya na katse kiran ya kashe laptop din shi , ya rufe ya meda shi gefe ya daura wayar a sama sannan ya juya ya kale ta Har ta yi barci , sai nunfashi ta ke saukewa a hankali a hankali ajiyar zuciya ya sauke kafin ya juya ya konta geffen ta ya sa hannu ya janyo ta jikin shi sannan ya kai lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss sannan ya sauko saman lips din ta ya manna mata kiss maimakon ya yi barci kawai sai ya tsaya ya zuba mata wadanan hazel eyes din nashi , kamar ya meda ta cikin jikin shi ya ke ji ya na a haka kawai ya ga ta saki wani cool murmushi murya kassa kassa ta ce " baby kallon ya isa haka , rufe idanun ka ka yi barci " dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta ya ce " dama ba barci ki ke ba ? " shiru ta yi ba ta amsa mishi ba , da allamu dai aljanun nata ne su ka yi mishi magana 🤣🤣🤣🤣 a hankali ya lumshe idanun shi , ba jimawa barci ya yi gaba da shi ▪MISALIN KARFE 2 NA DARE a hankali ya fara jiyo wayar shi ta na ringing slowly ya ware idanun shi ya na karanto adu'ar tashi da ga barci ya na bude idanun shi sai cikin nata , ba karamar razana ya yi ba , bare kuma cikin bacin nasu ya juya da ita ta dawo saman shi ko ni ce sai na ji tsoro " wayar ka " ta fada mishi cikin sanyin murya ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kai hannun shi ya dauki wayar shi ya kali screen din wani dan karamin tsaki ya ja kafin ya dauki kiran ya kai wayar a kunne ko sallama bai yi ba ya ce " General why za ka kira ni a irin wannan lokacin , ba za ka bari safiya ta yi ba ? " shiru ya yi ya na sauraron abun da General ke fada mishi sannan ya ce mishi " General ka na jin abun da ka ke fada , yanzu fa ? " yanzu ma shiru ya yi ya na sauraron abun da General ke fada mishi sannan ya amsa mishi da cewa " Okay i'm coming " ya na gama fadar haka ya sauko wayar ya katse kiran sannan ya latsa wayar na dan dakikai sannan ya kashe ta ya ajiye gefe a hankali ya juyo ya kali Inaya , cikin sanyin murya ya ce " Cutie ? " " uhm " ta fada ba tare da ta dago kan ta ba " zan fita amma ba zan jima zan dawo " ya fada ya na kai hannu saman bayan ta ya na shafawa a hankali da sauri ta dago kan ta da ga saman Chest din shi kamar za ta yi kuka ta ce mishi " Baby , yanzu fa ? ni gaskiya babu inda za ka je " ta kai karshen ta na meda kan ta saman chest din shi ta kankame shi da kyau cikin sigar rarrashi ya ce mata " please Cutie , ki bari na je wlh ana jira na " girgiza mishi kai ta yi ta na cewa " ni gaskiya babu inda za ka je cikin daren nan " " Shikenan tashi mu tafi tare " a hankali ta dago kan ta, ta ce mishi " da gaske ? " gyada mata kai kawai ya yi kafin ya ce " sauka yanzu " ba musu ta sauka da ga saman jikin shi ta koma gefe ta zauna ta na sauka ya mike ya fara takawa ya nufi corridor ya bar ta nan zaune jim kadan ya fito Sanye da jallabiya Fara kal mai dogayen hannuwa hannun shi kuma ya na rike da wata Abaya Fara kal ita ma , da veil din ta wajen ta ya karaso , ya mika mata hannu ba musu ta daura hannun ta saman nashi ta mike tsaye ta na mikewa ya bude abayar hannun shi ya saka mata ita , sannan ya yafa mata veil din ya riko hannun ta su ka nufi lift a tare kai tsaye part din su ka baro su na fitowa sai saman wata dankareriar mota baka kirin , Azim na tsaye wajen motar ya na jiran Malik Da sauri Azim ya bude mishi gidan baya , a hankali Inaya ta daga kafa ta shiga cikin motar sannan shi ma ya shiga Azim ya rufe musu kofar ya yi sauri ya shiga wajen mai zaman banza ya na shiga Driver ya tada motar su ka bar wajen motar na barin wajen Inaya ta konta da kan ta saman shoulder din ta ce " Baby ina kuma za mu je ? " " nowhere " ya fada a takaice da ga haka ba wanda ya sake cewa komai har sai da su ka karaso Word rooms din masarautar su na isowa tun kafin Azim ya sauko ya bude mishi kofar ya bude ta da kan shi ya sauko ya yi gaba da sauri ita ma Inaya ta sauko ta bi bayan shi ya na shigowa word room din ya ga wasu sojojin biyu tsatsaye a bakin kofar , su na ganin shi su ka sara mishi bai bi ta kan su ba ya karaso cikin dakin , nan ya ga Hakim Konce saman gado an yi mishi bandeji a kai da hannun daman shi , dayan hannun ya na sanye da catheter a na yi mishi karin jini cikin rudu Malik ya dago kai ya kali General da ke tsaye dayan geffen gadon ya ce " How ? Ta ya hakan ta faru ne ? " General na shirin magana Inaya ta shigo dakin , da sauri ta kama Hannun Malik ta kontar da kan ta saman damtsen shi ta na boye Fuskar ta wani cool murmushi General ya saki kafin ya sara mata sannan ya kali Malik ya ce " wani ne ya kai mishi hari a cikin cell din shi " " He is Die ? " Malik ya tambaye shi General bai ce mishi komai ba ya kai hannu ya daga mishi rigar shi , nan ya ga wani bandejin a cikin shi da allamun wuka a ka caka mishi " i'm sorry Sir , he is Die " General ya fada ya na janye hannun shi ya meda shi a baya ya rike su cike da takaici Malik ya ce " How ku na zaman me da har za a kai mishi hari cikin cell har a kashe shi , zaman me ku ke ? General Abdallah Tell me ya ka ke so na........ " bai kai karshen maganar shi ba Inaya ta katse shi da cewa " baby kontar da hankalin ka , bai fa mutu ba " ba shiri General da ya sunkuyar da kai tun lokacin da Malik magana ya dago shi ya na kallon Inaya , shi ba katse Malik da ta yi ba ya sa shi dago kai , babyn da ta ce mishi tsakani da Allah shi da ita wa za a ce ma baby ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi ya jiyo Muryar Malik ya na fadin " please Cutie keep quiet " marairaice mishi fuska ta yi ta na cewa " Please baby ka tsaya ka ji mana " dan karamin tsaki Malik ya yi ya na kauda kai gefe cikin bacin rai , yanzun hanyar shi guda da zai kamo wanda ya saka a kashe Malik ta mutu ya zai yi ya na a haka kawai ya ji Inaya ta janye hannun ta da ga cikin nashi slowly ya juyo ya kale ta irin kallon nan na me za ki yi cikin girmamawa ta ce " na ce maka bai mutu ba , Ka ba ni izini ranka shi dade na gwada maka " a hankali ya gyada mata kai allamun ya ba ta izini wani cool murmushi ta saki kafin ta tako a hankali ta karaso gaban gadon Hakim ta tsaya ta na kallon shi na dan dakikai nan take idanun ta su ka koma Farare kal ko digon baki babu a ciki har wani haske su ke kamar torch Dum General ya ji zuciyar shi ta buga har wani baya ya yi ya na karanto kalmar shahada ya na dafe saitin zuciyar shi kamar dan shi ya ke fuskantar ta cikin rudu Malik ya ce mishi " General Lafiya ? " Ina fa General babu bakin magana zuciyar shi sai duka uku uku ta ke yi ya na kallon Inaya babu ko kiftawa a hankali ta dago hannun ta , ta daura saman cikin Hakim inda a ka yi mishi Dressing ta dan danna kadan ta lumshe idanun ta wani irin dogon nunfashi Hakim ya ja har sai da kirjin shi ya yi sama kafin ya koma ya shiga yin nunfashi da karfi ya bude idanun shi slowly da sauri Inaya ta bude idanun ta sun koma dai'dai , ta ja da baya ta na dafe saitin zuciyar ta ita ma ta na bugawa da karfi da sauri Malik ya taro ta ya na cewa " Cutie are you okay ? " a hankali ta juyo ta kale shi kafin ta gyada mishi kai da ga haka ta fada jikin shi ta rungume shi sunkuyar da kan shi ya yi ya manna mata kiss saman forehead din ta sannan ya dago ya kali General ya ce " ku ba shi kulawar da ta dace , Idan wani abu ya same shi a wannan karan kai zan tuhuma , Mu hadu a fada Gobe tare da Azzam " ya na gama fadar haka ya sa hannayan shi biyu ya dauki Inaya cak kamar baby ya juya ya fice word room din su ka bar General nan tsaye ya na faman zaro idanu ya kassa tantance abun da ya faru anya gaskiya ne ko dai mafarki ne ya ke bai sani ba ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 BOOK ________3 ✍📚🔥 P A G E 3 🥀 ❤ bangaran su Malik kuwa , kai tsaye motar su ya nufa da ita su ka koma part din su ko da su ka koma part din su maimakon su koma barcin su , kawai su ka shiga sabon aiki , ni dai ina da ga gefe ina kallon su , su ka murji junan su da kyau sai da ya fara jiyo kiran Sallar asubahi sannan ya hakura ya kyale ta sannan su ka shiga wanka a tare , su ka fito su ka shirya shi ya kama hanyar mosque ita kuma ta yi sallar ta cikin dakin Malik kuwa ko da su ka Kamala Sallat sai da ya wuce wajen Momyn shi da Ammie sai wajen karfe 7 ya koma part din shi , ko da ya shigo part din su ya tardo ta konce saman gado ta na barci bai bi ta kan ta ba ya shiga toilet ya yi wanka sannan ya fito ya shirya cikin manyan kayan shi na Malik sannan ya bar dakin , amma kafin ya fita sai da ya manna mata kiss a saman forehead din ta sannan ya tafiyar shi Fada Bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo fadar su na ganin shi duk su ka mike tsatsaye su na sunkuyar da kai cikin girmamawa bai bi ta kan su ba ya nufi Chair din shi ya zauna ba tare da ya ce musu komai ba a hankali kowane ya koma ya zauna su na zama ko Inaya ta shigo fadar ta na sallama , ta na sanye da wata muguwar gown pink color har kassa ta daura Alkyabar MALIKAT AL'UMU da ya daura mata ranar naddin shi sai qamshi ta ke saki a tare duk mutanan Fadar su ka yi mamakin ganin ta har shi kan shi Malik , wadda ya bari yanzu ta na kwana ya a ka yi ta samu lokacin yin wannan uban shirin da ga gani kuma wannan shirin ba na mintina ba ne a hankali ta daga kafa ta fara takowa cikin Fadar a hankali duk wanda ke zaune ya mike ya na kallon ta cike da tambaya ba ta bi ta kan su ba ta nufi Chair din MALIKAT ta zauna cikin nitsuwa ta na zama ko wane ya koma ya zauna ya na bin ta da kallo wajen ya yi tsit kamar ko Malik ya san abun da su ke tunanin cikin nitsuwa ya ce musu " Why ku ka tsare ta da idanu haka , ba ku taba ganin MALIKAT ta shigo fada ba ? " a tare duk su ka saki murmushi su ka kauda kai cikin girmamawa Diya ya sunkuyo ya ce mishi " ba komai ran ka shi dade , bare kuma ina ga za mu bukaci ra'ayin mace a tare da mu dan wannan karar ta shafe ta , Azim za ka iya shigo da su " Gyada mishi kai Azim ya yi kafin ya juya ya fice fadar ya na fita ya dan matso da kan shi kusan Inaya ya ce mata " me ki ke yi a nan ? " ba tare da ta kale shi ba ta ce " Why za ka tafi ka kyale ni ? " " ba dawowa zan yi ba ? " " hmmm irin na jiya ko ? " har ya bude baki zai yi magana Azim ya shigo fadar a hankali Malik ya gyara zaman shi dai'dai lokacin da wani namiji ya shigo fadar da mata a bayan shi su na sallama a tare su ka karaso tsakiyar Fadar sannan su ka zube saman guyiwowin su kai a sunkuye su ka gaishe da Malik cikin girmamawa gyada musu kai kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba sai da su ka Kamala gaisuwar su sannan Diya ya ce " Ranka shi dade , wannan sunnan shi Hadi Ahmed , wannan kuma matar shi ce Zulaihat , shekaran jiya ta kawo karar ta na rokon mai martaba Malik ya shiga tsakanin su ya raba auren " ya na gama rufe bakin shi Rafik ya ce " Yarinya , why za ki ce a raba auren ku , wani laifi ya yi miki ko kuma ba ki son shi ? " shiru Zulaihat ta yi ba ta ce komai ba , sai ma kuka da ta fara yi kassa kassa cikin sigar rarrashi Diya ya ce mata " Zulaihat , ba kuka za ki yi ki , ki bude baki ki fada mana dalilin ki na cewa a raba auren ku , kin san ba karamin abu ba ne raba aure " a hankali Zulaihat ta fara girgiza kai cikin kukan nata ta ke cewa " Don Allah ku raba da shi , wlh ba na son shi " " ba ki son shi ki ka yarda ki ka aure shi , ko kuma cilas ta miki a ka yi ? " Diya ya fada A hankali ta girgiza musu kai allamun a'a cikin Tsawa Mohammed ya ce mata " ki bude baki ki yi magana ba shiru za ki yi ba , ki na son ki batawa Mai martaba lokaci " ya na gama fadar haka ya jiyo Muryar Inaya ta na cewa " Ba tsawa za ka yi mata ba , Kamata ya yi ku bi ta a hankali " ta na gama fadar haka ta mike a hankali ta fara takawa kowa na kallon ta ya na jiran ya ga abun da za ta yi a hankali ta karaso gaban Zulaihat ta Zube saman guyiwowin ta da murmushi a fuskar ta ta ce " yar uwa , kar ki ji tsoro ki fadi abun da ke cikin ran ki , kin ji ko ? " gyada mata kai kawai Zulaihat ta yi ba tare da ta ce komai ba wani cool murmushi Inaya ta saki sannan ta ce " Shikenan yanzu fada min ba ki son shi ? " girgiza mata kai ta yi ta na cewa " da ba na son shi ba zan yarda na aure shi ba " " to minene matsalar , why za ki ce a raba auren ku bayan ki na son mijin ki " " Ina son shi amma gaskiya ba zan iya zama tare da shi ba , ba zan iya zama da mutumin da zai iya daga hannu ya dake ni , wanda zai iya halaka ni babu ko tsoron Allah a idanun shi ni gaskiya a raba auren nan " " Inallillahi , ki na nufin Dukan ki ya ke ? " gyada mata kai Zulaihat ta yi kafin ta ce " kullum sai ya sa hannu ya dake ni , ko da ban yi mishi laifi ba , har ya kai na rasa cikin shi da ke a jiki na saboda Dukan da ya ke min , Idan na fadawa yan gidan mu , sai su ce na yi hakuri mu rufawa juna asiri , ko karar nan da na kawo babu wanda ke da labarin ta saboda na san za su yi kokarin hana ni , Don Allah ina rokon ki , ki yi wa adalin shugaban mu magana ya raba ni da shi , duba ki gani irin azabar da ya ke min " ta kai karshen ta na sa hannu ta warware veil din da ke a kan ta ga shaidar belt nan konce a kan fatar ta , saman shoulder , saman wuya har a kirji , sun ni jazir kamar jini zai fito cike da takaici Inaya ta ce mata " ki yi hakuri na yi miki Alkawari ba ke ba shi a yau , kuma zai fuskanci hukunci dai'dai abun da ya yi miki " a hankali Zulaihat ta meda veil din ta ta yafa ta na yi wa Inaya godiya a hankali Inaya ta mike ta juya ta na kallon mutanan fadar da su ka tsare ta da idanu " na san dukkan ku kun ji abun da ta fada , shin wane hukunci zai fi dacewa da mutumin da zai iya daga hannu ya daki matar shi bayan ba ta yi mishi laifi ba , har ya kai ta rasa babyn da ke jikin ta , Tabas maza sun fi mata karfi saboda a haka Allah ya hallice su , amma ba ya bawa maza wannan karfin ba dan su dinga cin zarafin mata sai dan su dinga kare su , namijin da zai iya daga hannu ya daki mace , macen ma mai ciki sam bai kamata a kira shi da namiji " ta na gama fadar haka ta fara takawa a hankali ta koma saman chair din ta ta zauna mutanan wajen ban da kallon ta ba abun da su ke yi har shi kan shi Malik , sam maganar ta ba ta yi kama da shekarun ta ba , da ga ji ka san akwai hankali tare da ita a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya kafin ya juya ya kali Diya , ya ce " Ka sa a rufe shi a yi mishi bulala dari ko wace safiya , ya kuma rubuta mata takardar ta sannan ku ba ta abun da za ta kula da kan ta " " an gama ran ka shi dade " Diya ya fada cikin girmamawa sannan ya dago kai ya kali wasu dogarai , da hannu ya musu allamun su dauke Hadi da sauri dogarai uku su ka karaso wajen su ka dauke shi , sai kara ya ke ya na ba da hakuri wai su kyale shi a haka har su ka fice fadar da shi su ka nufi prison su na fita Malik ya ce ma Zulaihat " gobe za ki iya dawowa ki karbi takardar ki " ya na gama rufe bakin shi Rafik ya ce " amma ranka shi dade ta ya za mu raba auren su bayan ta na son shi , may be shi ma ya son ta kuma watarana zai iya yin nadamar haka har ya daina daga hannu saman ta , gargadi ya kamata mu yi mishi " a hankali Malik ya juyo ya kali Rafik ya ce " wane irin gargadi za mu ba wa mutumin da zai iya kashe babyn shi tun kafin ya shigo duniya , a bar ma zancen bugun ta da ya ke yi , kisan kai fa ya yi , ko kuma sai ita ma ya kashe ta zai yi nadama ? " dan sunkuyar da kai Rafik ya yi ya na cewa " An yi min afuwa ran ka shi dade " Malik bai ce mishi komai ba ya juya ya kali Zulaihat ya ce " Tashi ki je a mayar da ke gidan ku " cikin girmamawa Zulaihat ta shiga yi mishi godiya ta na jero mishi aduo'i shi da Inayar shi mutanan fadar su na amsa mata da ameen sannan ta tashi ta fita ta na fita Malik ya juyo ya kali Inaya , Da ta yi cak waje guda ta tsare waje guda da ido cikin rudu ya juya ya kali saitin da ta ke kallo , nan ya ga ashe Miram ta ke kallo , sai faman kauda kai ya ke ya kassa kallon ta a hankali Malik ya juyo gare ta ya kai hannu saman nata cikin rada ya ce mata " Cutie me ya faru ne ? " wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta juyo ta kali Malik cikin rada ta ce mishi " baby , wannan mutum shi ya yi kokarin kashe saurayin da mu je gani asibiti cikin dare " Dum Malik ya yi zuciyar shi ta buga da mugun karfi har wani lumshe idanun shi ya yi ya na fadin " ya rahman " cikin zuciyar shi ajiyar zuciya ya sauke kafin ya juya ya kali General Abdallah da hannu ya mishi allamun ya zo ba musu General ya mike ya karaso gaban Malik ya tsaya ya sara mishi da hannu Malik ya mishi allamun ya matso a hankali General ya juya ya kali mutanan fadar kafin ya juyo ya daga kafa ya karaso dab da Malik ya sunkuyo cikin rada Malik ya ce mishi " Ku yi bincike a kan lambar motar da na tura maka ? " gyada mishi kai General ya yi kafin ya ce " eh ran ka shi dade mun yi , yanzu ma na ke cewa idan mun fita , na tarda ka part din ka dan mu yi maganar " " no fada min , da sunnan wa a ka yi register din motar " a hankali General ya saci kallon Miram kafin ya ce " ranka shi dade , da sunnan Miram ne , a cikin daren kuma na tura dan leken asiri kofar gidan Miram , a cikin daren kuma ya ce min ya ga shigowar wani mutum gidan Miram cikin motar , kuma bai yi ten minutes ba ya fita da motar sai dai mutum biyu su ka fita a cikin motar " dan lumshe idanun shi Malik ya yi kamar mai jin barci sannan ya ce ma General zai iya tafiya ba musu General ya koma saman chair din shi ya zauna ya na zama Malik ya kali Inaya ya ce " Cutie tashi ki je wajen Momy ta ce ta na son ganin ki " gyada mishi kai Inaya ta yi kafin ta mike , cikin nitsuwa ta fara takawa ta fice fadar ta na fita ya juya ya kali Diya , da sauri Diya ya dan sunkuyar da kan shi dan jin abun da zai fada ni dai ban ji abun da ya rada mishi ba , ya na gama maganar shi ya mike tsaye da sauri mutanan wajen su ma su ka mike tsatsaye , cike da izza ya fara takawa ya nufi Hanyar fita fadar ya fice abun shi ya na fita Kowane ya koma ya zauna , sannan Diya ya tako gaban Miram ya ce " Miram mai martaba na son ganin ka a part din shi " cikin rudu Miram ya ce " To , why zai ce sai a part din ba zai iya yi min maganar a nan ba ? " " ni ma ban sani ba kawai ya ce min na fada maka ya na jiran ka a part din shi , a floor na karshe " Diya na gama fadar haka ya juya ya koma saman kujerar shi ta wazirin Malik su ka ci gaba da aikin su cike da Shakku Miram ya mike ya bar fadar ya nufi part din Malik ▪INAYA bakin ta dauke da sallama ta shigo parlourn MALIKAT AL'UMU nan ta tardo Tesnim da Rouksar zaune a parlourn su na hirar su Rouksar na ganin Inaya ta tsuke fuska ta kauda kai gefe kamar ba ta gan ta ba ko sallamar ta ba ta amsa mata ba Tesnim kuwa da fara'a a fuskar ta ta ce " My sister-in-low , sai yau ki ka tuno da ni ? " wani dan karamin murmushi Inaya ta saki ta na karasowa gaban Tesnim sannan ta zauna saman sofa a geffen ta ta na fadin " Aunty Tesnim ina kwana ? " " lafiya lau Baby , ya ki ke ? yanzu kin ba zuwa waje na ko ? " Tesnim ta fada ta kai karshen ta na yi wa Inaya hararrar wassa yar karamar dariya Inaya ta yi kafin ta ce " Sorry Aunty Tesnim , Momy ta na nan ? " " eh , bari na je na ce mata MALIKAT Inaya na son magana da ita " ta fada cikin zolaya har da yar karamar dariya kafin ta tashi ta bar wajen ta nufi corridor ta na barin wajen Ita ma Rouksar ta mike za ta bar wajen cikin nitsuwa Inaya ta taro ta da cewa " ina kuma za ki je wajen ki na zo " cak Rouksar ta tsaya ta na zaro idanu , har wani mugun bugawa zuciyar ta ta yi , ta kassa gaba ta kassa baya a hankali Inaya ta mike ta karaso gaban ta dab da ita sannan ta ce " yau ba za ki gwada min wadanan idanun naki na snake ? " dan karamin tsaki Rouksar ta yi kafin ta kauda kai gefe ta na cewa " fadi abun da ya kawo ki " " nothing , kawai na zo ne ki gan ni , kamar yadda ki ke gani ban mutu ba " ta kai karshen ta na kashe mata ido guda sannan ta yi wata yar karamar dariya Rouksar na shirin magana ta jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU a bayan Inaya ta na fadin " MALIKAT Inaya , dariyar me ki ke yi haka ? " a hankali Inaya ta juya da murmushi a face din ta ta ce " Nothing , good morning momy " ta kai karshen ta na fara takawa ta nufi MALIKAT AL'UMU ta rungume ta murmushi mai dan sauti MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " shikenan yanzu sake ni kar ki karaya min baya " " sorry momy " Inaya ta fada ta na sakin MALIKAT AL'UMU ta na sakin ta ko Tesnim ta fito da ga cikin corridor ta na fadin " momy zan je garden " da sauri Inaya ta bi bayan ta ta na cewa " ni ma zan je " a hankali Tesnim ta tsaya har sai da Inaya ta karaso wajen ta , ta riko hannun ta su ka fara takawa a tare da kallo MALIKAT AL'UMU da Rouksar ta raka su har sai da su ka fita sannan MALIKAT AL'UMU ta juyo ta kali Rouksar ta ce " ke ba za ki je ba ? " girgiza mata kai Rouksar ta yi kafin ta raba ta geffen ta ta wuce corridor juyawa ita ma MALIKAT AL'UMU ta yi ta koma cikin corridor ta shiga bedroom din ta bangaran su Inaya Inaya kuma a tare su ka baro part din MALIKAT AL'UMU su ka nufi garden su na tafe su na hira kamar wasu Friends ▪MALIK tsaye ya ke cikin parlourn shi ya cire Alkyabar jikin , ya na tsaye gaban glass ya na kallon yadda ruwa ke zuba ta kassan Dutsen nan ya na a haka Kofar lift ta bude , Miram ya fito ya na sallama , Ya na bin wajen da kallo kamar bakwauye , ba karya parlourn ya hadu bai ma taba ganin parlour mai kyawon wannan ba a hankali ya karaso wajen Malik ya tsaya dan nesa kadan da shi da ga baya ya na fadin " barka da wannan lokacin ran ka shi dade , na ji an ce ka na nema na " gyada mishi kai Malik ya kafin ya ce " Eh ina son mu yi wata magana , amma karaso ka gani " ba musu Miram ya karaso geffen Malik ya tsaya ya na kallo ta cikin glass din " wajen nan ya na matukar burge ni " Malik ya fada cikin sanyin murya wani kyawatencen murmushi Miram ya saki kafin ya ce " Gaskiya ne Ranka shi dade , wajen ya na da kyau sosai " gyada mishi kai Malik ya yi ya na fadin " kudin da ku ka fitar last week a sani na ban ba da izinin fitar da su ba , me ku ka yi da su ? " wasu wahalalun yawu Miram ya hadiye kafin ya ce " Um ran ka shi dade dama , dama Kudin mun....... " bai kai karshen maganar shi ba Malik ya katse shi da cewa " Miram bude baki ka yi min magana , ina ku ka kai two hundred millions ba tare da sani na ba " nan take wata muguwar zufa ta karayo wa Miram har da sa rigar shi ya goge " Miram a sani na duk wasu kudi da a za fitar da ga bank din masarautar nan a na bukatar sa hannun Malik , ni kuma a sani na ba ka kawo min wata takarda ka ce na sa hannu za ku fitar da two hundred millions ga kuma abun da za ku yi da su , ko kuma ka na tunanin ba zan gano an fitar da kudi ba ? , Miram duk abun da ke faruwa cikin masarautar nan ina da masaniya a kai , kawai dai na yi shiru ne na ga gudun ruwan ku , ni ba ma a kan kudin nan na kira ka ba , tambaya guda zan yi maka kuma ina jiran ka fada min gaskiya ko kuma ka fuskanci fushi na " cike da fargaba Miram ya ce " wace tambaya ce wannan ran ka shi dade " ya fada murya har kerma ma ta ke zuciyar shi na duka uku uku shiru Malik ya yi bai ce mishi komai ba , ya na kallon Gaban shi sai da ya share wajen good ten minutes a haka kafin ya bude baki cikin nitsuwa ya ce " Where is Najoua ? " ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 BOOK ________3 ✍📚🔥 P A G E 4 🥀 ❤ wata irin muguwar faduwa gaban Miram ya yi har wani dishi-dishi ya gani lokaci guda murya na kerma ya ce " ran ka shi dade wacece kuma Najoua " ya fada a rarabe a hankali Malik ya furza iska da ga cikin bakin shi , ya lumshe idanun ya daura hannun shi saman forehead din ya murza a hankali kafin ya sauko shi cikin zafin nama da dunkule hannun shi ya juyo ya kai wa Miram wani mugun bugu a fuska har sai da kan shi ya bugu da glass din nan juyawa Malik ya yi ya daura hannun shi saman glass din gaban shi nan take wajen ya fito kamar Finger print Ya yi scanning hannun , sannan wajen ya bude kamar Window , wani iska mai sanyi ya shigo ga qamshin ciyayi hannu ya kai ya damko bayan wuyan Miram ya kawo shi gaban Window din nan ya yi kamar zai tila shi ya ce mishi " za ka fada min inda Ka boye ta ko sai na tila ka a wajen nan " kamar zai yi kuka Miram ya ce " don Allah ran ka shi dade , ban san abun da ka ke magana a kai ba " a hankali Malik ya saki wuyan Miram ya yi gaba zai fada ya na sakin wata razananiyar kara da sauri Malik ya riko rigar shi ya na cewa " wannan karan bazan taro ka ba , za ka fada min a ina ka boye Najoua !! " ya kai karshen da dan karfi " zan fada , zan fada " Miram ya fada kamar zai yi kuka cikin zafin nama Malik ya janyo shi baya da karfi har sai da ya fadi , sannan ya sa hannu ya rufe Window din nan sannan ya juyo ya kali Miram da ke konce a kassa ya na jan nunfashi da karfi sai da ya kare mishi kallo da kyau sannan ya kai hannu cikin aljihun shi ya ciro wayar shi ya fara latsawa ya na fadin " tell me where is Najoua ? " cike da tsoro ya ce " ta na gida na da ya ke a Riyadh " Malik bai ce mishi komai ba ya raba ta geffen shi ya wuce ya shiga corridor corridor ya na shiga kofar lift ta bude wasu sojojin guda uku su ka shigo parlourn kai tsaye Miram su ka nufa , ko mikar da shi tsaye ba su yi ba su ka sa hannu su ka dauke shi sai kara ya ke saki ya na fadin " kai , ina za ku je da ni , ku sake ni , ku sake ni na ce , Malik ! Malik ! " sai kwallawa Malik kira ya ke amma ko ta kan shi sojojin nan ba su bi ba su ka nufi lift da shi su ka bar wajen da shi sai ihu ya ke ya na su sauke shi ▪INAYA zaune su ke cikin runfar garden ita da Tesnim , ga uban fruits a gaban su sai faman sha Inaya ta ke ta na zubawa Tesnim labari su na a haka su ka jiyo Muryar Abdoul ya na yi musu sallama Inaya na ganin shi ta tashi da gudu ta rungume shi ta na fadin " yaya Abdoul na yi kewar ka sosai " wani dan karamin murmushi ya saki ya na cewa " ni ma na yi kewar ki over Auta " da ga haka su ka raba jiki , ya karaso wajen sofa su ka zauna saman sofa guda sai da ya zauna sannan ya juya ya kali Tesnim ya sakin mata wani dan karamin murmushi sannan ya ce " har yanzu ke ba ku koma school ba ? " murguna mishi baki ta yi ta na kauda kai gefe ta ce " in ka gaji da gani na , ka san hanyar barin wajen ban tare ka ba " murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya juya ya kali Inaya ya ce " Auta , ina ki ka baro yaya Zayd din ki ? " cikin shagwaba Inaya ta ce mishi " Ya na fadar Malik , Yaya Abdoul , yanzu fa ba yaya Zayd ya ke ba , yanzu sunan shi Malik , haka na ji kowa ya na kiran shi da shi " wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce " uhm , ke kuma ya ki ke kiran shi ? " cikin ko in kula ta ce mishi " baby " a takaice kumshe dariyar shi Abdoul ya yi ya na cewa " shikenan babyn baby , tashi ki je babyn ki ya ce ya na kiran ki " washe baki ta yi ta na zaro idanu ta ce " da gaske yaya Abdoul ? " gyada mata kai ya yi a hankali ya na shirin magana ya ga ta tashi da gudu ta bar wajen da sauri Tesnim ta ce mata " Yi a hankali " ta na gama fadar haka ta ga Inaya ta rage gudun ta na tafiya da sauri dama Abdoul wayo ya yi mata dan ta ba shi wuri ya yi magana da tashi babyn sai da ya ga ta kurewa ganin su , sannan ya tashi ya koma saman sofar da Tesnim ke zaune da sauri ta matsa ta na fadin " kai malam minene haka , tashin min da ga nan " ya na kallon cikin idanun ta ya ce " okay give me a map " cikin rudu ta ce mishi " map ? " gyada mata kai ya yi kafin ya ce " yeah a map , because i keep getting lost in your eyes " Ba ta san lokacin da ta bushe da dariya ba , har wadanan fararen hakwaren nata su ka fito shi kuma Abdoul ya na ganin ta fara dariya ya saki wani cool murmushi ya na kallon , sai da ya ga ta tsagaita dariyar ta sannan ya mike ya na cewa " na gama Mission di ta " kallon shi ta yi ta na daga gera guda ta ce " Wace mission ? " " make you smile , you've got a cute smile " ya na gama fadar haka ya kashe mata ido guda ya fara takawa ya bar wajen da kallo ta raka har sai da ya yi dan nisa kafin ta juya ta na ci gaba da sakin murmushi kamar da ga sama ta jiyo Muryar Rouksar ta na fadin " Tes , ba dai kin fada soyayyar wannan dirty boy ba ? " a hankali Tesnim ta juya kai ta kali Rouksar da ke tsaye a bayan ta ta nade hanayan ta a kirji mikewa Tesnim ta yi kafin ta tako ta karaso wajen Rouksar ta riko hannun ta , ta na cewa " wassa ne kawai ya ke min , mu je yanzu " ta fada ta na fara takawa ta na janye da Rouksar kamar rakoumi da akala ▪MALIK konce ya ke saman katafaren bed din shi , da ga shi sai short da singlet , ya na fuskantar ceiling ya lumshe idanun shi ya daura hannu guda saman forehead ya tafi duniyar tunanin shi ya na a haka kawai ya ji an konto saman shi a jiki , a hankali ya dago hannu ya daura saman bayan ta ba tare da ya bude idanun shi ba ya ce " ina ki ka tsaya ? " a hankali ta dago da ga jikin ta mike zaune saman kugun shi ta na turo dan bakin nan nata ta ce " ta ya a ka yi ka san ni ce ? " slowly ya ware idanun shi , sai saman face din ta ko a hankali ya dago hannun ya daura saman kumatun ta ya ce " Kin san qamshin turaren ki na daban ne , Ko a ina na jiyo shi zan iya gane shi " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta sa hannu ta cire Alkyabar jikin ta , ta tila saman chair " baby zan shiga na yi wanka " ta fada ta na kokarin tashi da ga saman shi da sauri ya riko ta ya na cewa " kin gama da ni ne ? " " kamar ya ? " ta tambayeshi ta na daga gera guda bai ce mata komai ba ya kai hannun shi a bayan ta ya zuge zip din gown din ta , sannan ya dawo da hannayan shi kassa ya fara tataro gown din ta ya yi sama da ita ya cire mata ita sannan ya tila ta saman Chair saman Alkyabar ta turo mishi dan bakin nan nata ta yi ta na cewa " yaya Zayd ni ka kyale ni wanka na ke son na je na yi , ba ka ga lokacin sallat ya kusa ba " " eh na gani , and so what ? duk dai wayon ki ba za ki bar wajen nan ba , ko da wankan ki ka shiga za ki fito ki tardo ni " ya fada ya na kokarin cire mata bra " To ka bari na je na yi wanka mana " ta fada cike da shagwaba a hankali ya mike zaune ya jingina bayan shi a jikin forehead din gadon , ya zaunar da ita saman cinyoyin shi kare mata kallo da kyau ya yi kafin ya ce " da gaske za ki dawo ? " ya kai karshen ya na matse gera wani dan karamin murmushi ta saki ta na fadin " Da gaske zan dawo " shiru ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa , sai da ya dauki lokaci a haka kafin ya ce mata " ban yarda ba " har ta bude baki za ta yi magana kawai ta ji saukar lips din shi saman nata ya cabko lips din ta na kassa dan zaro idanu ta yi ta na kallon shi , ya lumshe idanun shi ya na kissing din ta cikin konciyar hankali ta na a haka ta ga ya bude idanun shi a hankali , sai cikin nata ko daga mata gera guda ya yi allamun minene ? da sauri ta girgiza mishi kai dan babu bakin maganar a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata ya koma ya jingina bayan shi a forehead din gadon , ya lumshe idanun shi a hankali kamar mai jin barci ya na ci gaba da kallon ta wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " baby , mu je na yi maka wanka " noke mata kafada ya yi allamun ba ya so turo dan bakin nan nata ta yi ta na shirin magana ya riga ta cewa " ci gaba da turo min dan bakin nan " da sauri ta katse shi da cewa " Na turo , na turo me za ka yi , ai baki na ne " " To ke din fa , ta waye ce ? " ya fada ya na daga mata gera guda turo dan bakin nan nata ta yi ta kauda kai gefe ta na dan karamin gunguni ta na haka kawai ta yi ya zagayo da hannayan shi a kugun ta ya janyo ta jikin shi , ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya yi mata rada ya ce " Ki na zuwa Honey moon ? " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta juyo ta kaleshi ta na cewa " Da gaske baby ? " gyada mata kai ya yi allamun eh ba tare da ya ce komai ba a hankali ta sakalo da hanayan ta a wuyan shi ta matso da face din ta ta ce " yaushe za mu tafi " a hankali ya fara shafa bayan ta ya na cewa " Friday " dan zaro idanu ta yi ta na cewa " gobe Fa ? " gyada mata kai ya yi ya na cewa " yeah gobe , fada min ina ki ke son mu je ? " da sauri ta ce mishi " US ! " " US ? " ya tambaye ta ya na daga gera guda gyada mishi kai ta yi ta na shagwabe fuska a hankali ya kai bakin shi saman kumatun ta ya manna mata kiss sannan ya sauko saman shoulder din ta ya yi mata kiss nan ma ya na cewa " An gama ran ki shi dade , ki na da bukatar wani abu bayan wannan ? " dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce " wanka na ke son na yi " " okay you can go , but you must kiss me before " murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta kai bakin ta saman kumatun shi ta manna mishi kiss , sannan ta juya saman dayan , sannan ta yi mishi a saman forehead da kuma saman lips din shi kafin ta ce mishi " I really love you baby " ta na gama fadar haka ta sauka da ga saman shi ta sauko gadon ta nufi toilet da gudu da kallo ya rakata har sai da ta shiga toilet sannan ya bude baki a hankali ya ce " I love you my Cutie " da ga haka ya daga kai sama ya lumshe idanun shi ya na zaune a haka har ta yi wankan ta , ta fito daure da towel a kirjin ta , kai tsaye dressing room ta wuce jim kadan ta fito sanye da wata Abaya red color , ta yafo veil din ta a kai ta na taku a hankali ta nufi dressing mirror duk abun da ta ke ya na kallon ta , sai da ya ga ta tsaya gaban dressing mirror sannan ya sauko da kafafun shi kassa ya mike tsaye ya fara takawa ya nufi toilet ya shiga jim kadan ya fito sanye da bathrobe , ya na fitowa ya tardo tsaye saman daddumar ta , ta na sallat bai bi ta kan ta ba ya wuce dressing room , ko two minutes bai yi ba ya fito sanye wani trouser navy blue , da riga white color dai'dai guyiwa ta na da dogayen hannu , a geffen dama an daura wani Tissu Navy blue kamar jacket haka har zuwa guyiwa shi ma , ya saka wasu sneakers farare kal , ya daure wanan lalawsan gashin kan shi a baya ya zubo wasu sirarren gaban goshi sai tashin qamshi ya ke kai tsaye bedroom din fita ya kama hanyar mosque duk da ya san yanzu sun ma Kamala sallat ▪AFTER SOME MINUTES zaune su ke a parlourn shi na floor na uku shi da Diya , cikin nitsuwa Malik ya ce mishi " Bayan mun Kamala zaman fada ina son na bar kassar nan gobe " dan zaro idanu Diya ya yi ya na kallon shi cikin rudu ya ce mishi " Malik ban gane ba ka na son ka bar kassar ka ? " slowly Malik ya juya ya kale shi ya ce " eh " ya fada a takaice " ka bar kassar wa zai ci gaba da kula da ita , in ma wassa ka ke min ka daina please " Diya ya fada cikin sanyin murya " Diya i'm serious , dan ka na na hannun dama na ne ya sa na fada maka , amma ina yankewa Miram hukuncin kisan Malik , zan bar kassar nan " da sauri Diya ya katse shi da cewa " Why ? ni fa ban gane abun da ka ke nufi ba , ka bar kassar kamar ya kenan ? " dan karamin tsaki Malik ya yi kafin ya ce " na bar kassar har abada , zan dauke ta mu koma US da zama , dama wannan case din ne ya tsayar da ni da tun wuri na tafi " " Nawfel ka na jin abun da ka ke fada kuwa , ka bar kassar Saudiya har abada ? kujerar Malik kuma ya za a yi da ita idan ka tafi , Wa zai kula da Saudiya , an ya ba ka fara shan wine ba ? " tsuke fuska Malik ya yi ya na cewa " Ba Wine ba , narcotic na fara sha , dan rainin sens kawai " " ba mamaki , ai me hankalin kan shi ba zai fadi hakan ba , in ma wassa ka ke ka daina " Ya kai karshen ya na kauda kai gefe " kai Diya , tashi fice min da ga nan , wlh kuma na ji maganar nan a bakin wani sai na sa an rataye min kai " ya fada cikin izza dan karamin tsaki Diya ya yi ya mike ya nufi lift ya na fadin " wlh wannan maganar a kunnen MALIKAT AL'UMU , sai na fadawa kowa a cikin masarautar nan , dan rainin sens kawai " ya kai karshen ya na shiga lift Malik ya na kallon shi bai ce mishi komai ba har sai da ya shiga lift ya bar wajen , sannan ya lumshe idanun shi ya ida kontawa saman Sofar kamar da ga sama ya jiyo Muryar Inaya ta na cewa " Baby barci ka ke ? " slowly ya bude idanun shi ya kale ta , ta na tsaye bakin sofar ta na faman turo dan bakin nan nata bai ce mata komai ba ya tsaya ya zuba mata idanu babu ko kiftawa ya dauki dan lokaci a haka kafin ya sauko da kafafun ya mike zaune ya ce mata " Cutie wai me ki ke sha ne , na ga kin yi wani haske na musaman " ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 5 🌹🕊 ya dauki dan lokaci a haka kafin ya sauko da kafafun ya mike zaune ya ce mata " Cutie wai me ki ke sha ne , na ga kin yi wani haske na musaman , ko dai abincin da momy ke kawo miki ne ? " wata yar karamar dariya Inaya ta yi ta na shagwabe fuska ta ce " baby ni fa ba abun da na ke sha , kai ne kawai ke ganin na yi haske " " da gaske na ke fa , har wata yar kiba ki ka yi na ga kayana suk kara cika" ya fada ya daga mata gera guda kukan shagwaba ta sakin mishi ta na bubuga kafafun ta a kassa kamar wata karamar yarinya ta na cewa " ka daina cewa na yi kiba , ni babu abun da na yin " shi dai'dai kawai ya tsaya ya tsare ta da wadanan hazel eyes din na shi , kamar ya tashi ya cinye ya ke ji ai ko ba ta gama rufe bakin ta ba kawai ta ga ya tashi a hankali ya tunkaro ta a hankali ya zagayo da hannun shi a kugun ta , ya matso ta jikin shi murya kassa kassa ya ce mata " wai ke me ya sa rigimar ki ta fi ki yawa " turo dan bakin nan nata ta yi ta na dan sunkuyar da cikin gunguni ta ce mishi " ni ba rigimamiya ba ce " daga mata gera guda ya yi ya na cewa " da gaske ? " a hankali ta gyada mishi kai ta na turo dan bakin nan nata " okay , you wanna dance with me ? " a hankali ta dago kan ta ta kale shi cikin rudu ta ce mishi " dance kuma ? " gyada mata kai ya yi a hankali kafin ya saki kugun ta , ya juya ya nufi sofar da ya taso ya kai hannu ya dauki wayar shi , ya fara dannawa sannan ya ajiye ta ya dawo gaban ta ya tsaya ya mika mata hannu ba tare da ya ce komai ba a hankali ta dago hannun ta ta daura saman nashi dai'dai lokacin da Music ta fara tashi a wajen wakar nan ta CKAY LOVE MWANTITI wani cool murmushi ta sakin mishi ta na fadin " Baby , yaushe ka fara sauraron Music kuma ? " bai ce mata komai ya riko dayan hannun nata , ya daura saman shoulder din shi sannan ya zagayo da hannun a kugun ta , ya daga ta a hankali ta , ya daura kafafun ta saman nashi , dan ya san da wuya a ce ta iya rawar a hankali ya fara yin rawa da ita ya na juyawa ita dai ta na kallon shi ta na yar karamar dariya har dimple din ta ya lotsa ba karamin burge shi ta ke ba idan ta na wannan murmushin , specially idan Dimple din ta ya lotsa A hankali ya matso da face din shi saitin ta ta , ya hade forehead din su ya na kallon cikin idanun ta , murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta lumshe idanun ta Ta na a haka kawai ta ji saukar lips din shi saman nata , ya fara kissing din ta cikin konciyar hankali wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta cabko lips din shi na kassa ta fara mayar mishi da martani kamar da ga sama ya jiyo Muryar Mohammed da ga bayan su ya na sallama cak ya tsaya ya zaro idanu , a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata , Cikin bacin rai ya juya ya kali Mohammed tsaye bakin kofar lift ya tsare su da idanu nan take yanayin face din shi ya sauya , ya tsuke gera ya ce " What are you doing here ! " murya na kerma ya ce mishi " Ran ka shi dade dama........ dama m...maga........" bai kai karshen maganar shi ba Malik ya katse shi da cewa " Get out ! " ya fada da karfi har sai da Inaya ta tsorata ta shige jikin shi ba shiri Mohammed ya juya ya bar ya shiga lift ya bar wajen , dama ya zo yi mishi magana a kan Miram ne , ya ga bai je mosque ba yin sallat , kuma ya je gidan shi an ce ba ya nan , shine ya taho yi wa Malik magana , kawai ya tardo su su na rawa nan take ya tsargu da kallon su A hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya , ya dan sunkuyar da kai ya ce mata " Sorry my Cutie " ajiyar zuciya ta sauke ita ma , ta na a haka kawai ta ji ya sake ta , ya sauke kafafun ta kassa , ya juya cikin nitsuwa ya dauki wayar shi ya fara latsawa bai yi one minute ba da tsayuwar shi , kofar lift ta bude Azim ya fito taku uku kawai ya yi ya Zube saman guyiwowin shi cikin girmamawa ya shiga gaishe da shi tare da Inaya cikin girmamawa bai bi ta kan gaisuwar shi Malik ya ce " Da ga yanzu duk wanda ke nema na ya tsaya a iya floor na biyu , idan kuma maganar mai mahimanci ce ka fara zuwa ka sanar min ba ka bar shi kai tsaye ya shigo min parlour ba " cikin girmamawa Azim ya ce mishi " Afuwa ya shugaba na , Allah ya huci zuciyar Adalin shugaba na , in sha Allah za a kiyaye " Gyada mishi kai Malik ya yi kafin ya saka wayar shi cikin aljihun wandon shi , a hankali ya juyo ya ce mishi " za ka iya tafiya " " Godiya na ke ya shugaba na " Fadin Azim kafin ya mike kai a sunkuye ya juya ya koma cikin lift din ya bar wajen a hankali ya tako ya Nufe ta ya tsaya gaban ta murya kassa kassa ya ce mata " Mu je na ba ki Sweet " noke mishi kafada ta yi ta shagwabe fuska ta na cewa " baby ni barci na ke ji " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata bai ce mata komai ba ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak , ya fara takawa ya na fadin " Kin san wani abu ? " girgiza mishi kai ta yi ta na murmushi ta ce " sai ka fada " a hankali ya matso da face din shi ya ce mata " Wlh babu barcin da za ki dan yunwa na ke ji " dan zaro idanu ta yi da sauri ta yi kokarin sauka ta na fadin " don Allah baby ka kyale ni , wlh barci na ke ji , wlh sai na fadawa Ammie ...... " cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " uhm me za ki fada mata ? " ya tambaye ta dai'dai lokacin da ya sauke ta saman gadon su , a hankali ya komo bakin gadon ya zauna ya kai hannu cikin aljihun ya ciro wayar shi ya fara latsawa cikin shagwaba ta ce mishi " sai na ce mata ba ka bari na huta , ni gaskia yaya Zayd ka kyale ni na yi barci " cen sai ta ga ya dago wayar ya kai ta a kunne ya yi sallama cen kassan makoshi sannan ya ce " Barka da wannan lokacin Ammie " Inaya na jin ya ce Ammie ta zaro idanu ta na kallon shi ta na haka ta jiyo Muryar shi ya na cewa " Fine Ammie , dama akwai wanda ke son magana da ke ne " ya na gama fadar haka ya sauko wayar ya mika mata ya na cewa " karbi Ammie ce " da sauri ta girgiza mishi ta na marairaice fuska matse gera ya yi allamun babu wassa ya ce mata " karbi na ce ! " wasu yawu ta hadiye kafin ta dago hannun a hankali ta karbi wayar , ta kai a kunne Murya na kerma ta ce " Hello Ammie " a daya bangaran cikin fara'a MALIKAT INAS ta ce " Baby ya ki ke ? fatan ki na lafiya ? " cikin sanyin murya Inaya ta ce mata " Ina lafiya Ammie , ya ku ke , da Aunty RIANNA ? " " Alhamdoulilah baby , Allah ya sa dai lafiya mijin ki ya ce ki na son magana da ni " a hankali Inaya ta dago kai ta ga shi ma ita ya ke kallo " Oya , fada mata " ta fada ya na daga mata gera guda " babu komai Ammie " ta fada da sauri ta sauko da wayar ta mika mishi ba musu ya kai hannu ya karbi wayar ya kai a kunne ya ce " ta ce ne ta na kewar ki , shi ya sa na kira ki " " kai dai Nawfel , na san Halin ka , anya ba takurawa yarinyar mutane ka ke ba " " Ammie na takura mata ba matata ba ce ? " ya fada da larabci wata yar karamar dariya MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " Allah ya huci zuciyar ka , ka dai yi mata a hankali na san halinka ba karamin jarabbabe ba ne , ka na gani fa yarinya ce , ba dan ta dauke ka sau guda za ka ci gaba da takura mata , ka dinga bari ta na hutawa kar ka ji mata ciwo " shiru ya yi ya na sauraron ta , kenan ta gane maganar me Inaya ta so yi mata kenan ? a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya ce " Shikenan Ammie " " yawwa dan Albarka , ka kula min da ita ka ji ? " cikin sanyin murya ya ce " In sha Allah Ammie , ki kula min da kan ki " ya na gama fadar haka ya sauko wayar ya katse kiran sannan ya kai hannu saman bedside drawer ya ajiye ta ya na ajiye wayar ya dawo da kallon shi kan Inaya ya ce mata " I love you " wani kyawatencen murmushi ta sakin mishi har da sauke ajiyar zuciya , da sauri ta fada jikin shi ta rungume shi A hankali ya zagayo da hannayan shi a bayan ta ya rungume ta tsam , kafin ya Haye saman gadon ya konta da ita a jikin shi , a haka har barci ya yi gaba da su ▪WASHE GARI misalin karfe 8 na safe , fadar masarautar cike ta ke da mutane dan yau Malik zai yanke wa Hakim Hukuncin , musaman MALIKAT AL'UMU da MALIKAT INAS sai da su ka halar ta bisa Umarnin Malik su na a haka General Abdallah ya ce wa daya da ga cikin sojojin shi ya je ya taho da Hakim ba musu ya fice da gudu ya bar fadar ya na fita Inaya ta matso kussan Malik ta ce mishi " Baby ciki na ciwo ya ke min " ta fada ta na marairaice fuska slowly ya juyo ya kale ta , ya ce mata " Sorry my Cutie , da na Kamala za mu tafi " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta gyada mishi kai ta gyara zaman ta su na a haka sojoji Biyar su ka shigo , biyu na rike da Hakim biyu na rike da Miram da ke daure kamar goro , fuskar shi duk ta yi ja allamun ya sha bugu dan bakin shi har ya fashe mutanan wajen na ganin Miram duk su ka shiga kananan magaganu da sauri Diya ya ce musu " please keep quiet ! " ba musu kowane ya yi tsit ya na kallon abun da ke faruwa sai da sojojin nan su ka kawo su tsakiyar fadar , sannan su ka zubar da su saman guyiwowin su , su na fuskantar Malik cikin nitsuwa Diya ya ce musu " Kamar yadda ku ka sani wannan shi ne Sniper din da ya harbe marigayi Malik , a yau mun dawo ne gaban Malik domin yanke mishi hukunci dai'dai abun da ya aikata , na san kowa zai yi mamakin ganin Miram a wannan yanayin , duk za ku samu amsar ku nan gaba " Wani dan karamin murmushi Diya ya saki ya na kallon Miram ya ce " Miram , ba za ka gaishe da Mai martaba ba ? " ya fada dan su na son Miram ya yi magana Hakim ya ji yadda zai iya gane Muryar shi wasu yawu Miral ya hadiye kafin ya bude baki a hankali ya ce " Barka da Safiya ranka shi dade mai girma Malik " ko sannu Malik bai ce mishi ba da allamun yau na mulkin su na sama gyada kan shi Diya ya yi kafin ya ce " Hakim , ka gane Muryar nan ? " a hankali Hakim ya gyada mishi kai dan har yanzu bai samu karfin jikin shi ba wani dan karamin murmushi Diya ya saki kafin ya ce " Hakim ina son ka fadawa mutanan wajen nan abun da ya faru tsakanin ka da wannan mutum " ba musu Hakim ya ba su labarin da ya ba wa Malik a prison , sannan ya daura cewa " wannan shi ne wanda ya saka ni yin aikin , shi ne ya saka ni kashe Malik , sannan ya sace min matata , day BEFORE yesterday , ya tarda ni a cikin cell di ta ya yi kokarin kashe ni , ko da bai yi magana ba zan iya gane face din shi , saboda a ranar bai boye fuskar shi ba ya zo ya kashe ni , a tunanin shi ba zan yi rai ba " ya kai karshen ya na jan wani dogon nunfashi nan take fadar kowa ya shiga fadin inallillahi wa'ina illaihi raji'un kowa da abun da ya ke fada abun mamaki Malik kuwa ya tsare Mohammed da idanu , sai wani kauda kai ya ke , har wata zufa ke karayo mishi duk da ac din wajen ya na hadiye yawu a hankali Malik ya furza iska da ga bakin shi kafin ya kali Diya murya kassa kassa ya ce " je ka taho da ita " gyada mishi kai Diya ya yi kafin ya fara takawa da sauri sauri ya fice fadar kowa ya na kallon shi har sai da ya fita sannan Rafik ya ce " Amma Miram ba ka kyautawa kan ka ba , me Malik ya yi maka ? tamkar dan uwa ya dauke ka am....... " bai kai karshen maganar shi ba ya jiyo Muryar General ya na cewa " mai girma Rafik , please ka danne zuciyar ka , mu ji abun da Malik zai fada , da ga baya kowa ya yi maganar shi " ba musu Rafik ya ja bakin shi ya yi shiru fadar ta yi tsit kowa ya na sake saken qui cikin zuciyar shi amma duk sai da su ka yi wa Miram tir da hali irin na shi ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 6 🌹🕊 jim kadan bayan fitar Diya ya dawo cikin fadar , kai tsaye geffen Malik ya koma ya tsaya sannan ya daga murya ya ce " za ki iya shigowa " ya na gama fadar haka Wata kyakyawar budurwa ta shigo fadar ta na sanye da wata Abaya blue color ta yi Rowling veil din ta , da ga gani ciki ne da ita , dan ga shi nan ya fito at least zai kai 5 to 6 months , kai a sunkuye ta shigo fadar , hannayan ta saman cikin jikin ta , ta na taku a hankali kai tsaye Geffen Hakim ta karaso ta tsaya cikin girmamawa ta ce " ina mika sakon gaisuwa ta ga shugaba " gyada mata kai kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba Hakim na jin Muryar ta ya ji zuciyar shi ta yi mugun bugawa , a hankali ya dago da kan shi dan a sunkuye ya ke tun lokacin da ya Kamala maganar shi ya na ganin ta , Ya dan zaro idanu , ya ma manta da mutanan da ke wajen ya tashi da sauri ya rungume ta ya na sakin wani dan karamin kuka ya ce " Najoua , da gaske ke ce ? ba abun da ya same ki ? ba su cutar da ke ba ko ? " ya kai karshen ya na raba jikin shi da nata , ya talabo face din ta da hannayan shi biyu Dum ya ji gaban shi ya fadi lokacin da idanun shi su ka sauka saman shatin hannun mutum a face din ta , da allamun marin ta a ka yi ba guda ba dan wajen ya yi jazir cikin bacin rai Hakim ya juya ya kai wa Miram wani mugun bugu a fuska ya na fadin " wa ya ba ka izinin taba min ita ? " da sauri Sojoji su ka taho su ka ririke Hakim dan da ga gani zai iya kashe Miram Cikin nitsuwa Malik ya ce mishi " Hakim , ka fara tambayar ta wanda ya yi mata hakan tukunna " cak Hakim ya tsaya ba shi kadai ba duk mutanan fadar sai da hankalin su ya koma kan Najoua Umarni Malik ya ba wa sojojin nan a kan su saki Hakim ba musu su ka sake shi su ka dan ja da baya kadan su na sakin shi ya juya ya kali Najoua ya ce mata " baby , ki kontar da hankalin ki ba abun da zai yi miki , ki fada min waye ya dake ki " ba ta ba shi amsar tambayar shi ba ta sa hannun ta dama ta yi sama da hannu abayar ta na hagu ta na kuka ta ce " ni ba duka na ya yi ba abun da ya fi duka ya yi min " a rude Hakim je ce mata " please baby tell me , ki fada min na yi miki alkawari ba zan kyale shi ba " girgiza mishi kai ta yi murya kassa kassa yadda shi kadai zai ji ta ce mishi " He tried to rape me " ta kai karshen ta na kara sautin kukan ta Dan zaro idanu Ya yi ya na maimaita abun da ta fada cikin zuciyar shi , ya na shirin magana ya jiyo Muryar Malik ya na fadin " Miss Najoua , za ki iya gwada mana wanda ya yi miki hakan ? " ya fada kamar ya ji abun da ta fada a hankali ta dago kai ta kali Malik sannan ta gyada mishi kai a hankali ta kali saitin Maza ta na bin su da kallo daya bayan daya cikin rudu Hakim ya ce mata " ga wanda ki ke magana a kai nan why ki ke kallon wani wajen daban ? " ya fada ya na nuna mata Miram girgiza mishi kai ta yi ta na cewa " no ba shi ba ne , wancen ne " ta fada ta na nuna shi da yatsa a tare duk su ka kali saitin da ta nuna , nan su ka ga ashe Mohammed ta ke nunawa su na a haka su ka jiyo Muryar Miram ya ka cewa " Ran ka shi dade har da shi , tare mu ka kashe Malik , shi ya kawo shawarar kashe shi " da sauri Mohammed ya katse shi da cewa " kai Miram ka san abun da za ka fada , ranka shi dade wlh karya ya ke min , babu ruwa na cikin abun da ya aikata " ya na gama rufe bakin shi Najoua ta ce " ranka shi dade karya ya ke , wlh har da shi , tare su ka yi wannan aikin sun sha kawo min ziyara a tare " ta fada da karfi kamar za ta yi kuka mikewa tsaye Mohammed ya yi ya na girgiza kai ya na fadin " wlh ranka shi dade karya su ke min , dalilin mi zai sa na kashe Mal ...... " bai kai karshen maganar shi ba Malik ya katse shi da cewa " saboda ba kai a ka nada a matsayin Malik ba duk da kai ka auri babbar y'a ga Mai martaba Malik Abdoul latif bin Saud ba " Dum Mohammed ya ji gaban shi ya fadi har wani zaro idanu ya ke ya na kallon Malik a hankali Malik ya mike tsaye , da sauri mutanan wajen su ka yi kokarin tashi , sai dai ya daga musu hannu a kan su zauna , ba musu kowane ya koma ya zauna ya na kallon Malik a hankali ya yi taku biyu sannan ya tsaya ya rike hannayan shi a baya ya ce wa Mohammed " kamar yadda na fadawa shi Miram , duk wani abu da ke faruwa cikin masarautar nan ina sane da shi , ko da kuwa gwayar zarra ce , kawai dai ina shiru ne na ga gudun ruwan ku , ko ka zata ba ni da masaniya a kan abun da ku ka shirya , na san kai ka kawo shawarar kashe Malik , da farko Miram bai yarda ba amma ka matsa mishi , tun kafin na dawo masarautar nan ku ka shirya wannan , tare auren Gimbiya RIANNA da Miram yadda da kun kashe Malik a nadda Miram matsayin Malik tun da ba na nan yadda za ku yi yadda ku ka so cikin masarautar nan , amma shirin ku ya ruguje bayan dawowa ta , duk da hakan sai da ku ka saka a kashe Malik , da ga baya ya zagayo ya kashe ni , amma General ya yi nassarar kamo Sniper din da ku ka saka aikin , bayan an kai Hakim prison , sai da ka je wajen shi ka yi mishi kashedi a kan kar ya fada min gaskiya a kan cilas ta mishi a ka yi ya kashe Malik , amma bai saurare ka ba ya fada min , bayan na yi maganar a fada , shi ne ka tsorata , ka je wajen Miram , ka ba shi shawarar ku kashe Hakim tun kafin ya bayana gaskiya , a ranar da Miram ya yi kokarin kashe shi a cell , a tare ku ke , sai dai kai , ka tsaya a bakin kofa ba ka shiga cell din ba , ta yadda ko an tashi kamawa , Miram ne za a kamawa ko ba haka a ka yi ba ? " ya kai karshen ya na dagawa Mohammed gera guda wasu wahalalun yawu Mohammed ya hadiye , ramin da ya gina ya rumzo mishi , ta ina zai fita yanzu ? GASKIYA MALIK KA CIKA DAN SA IDO 🤣🤣 NI BAN MA SAN WANNAN LABARIN SAI DA YA FADA , GASKIYA NA SARA WA BASIRAR KA 😂😂 ya na a haka kawai ya jiyo Muryar Malik ya na fadin " Mohammed Magid , Miram bin Salman , an kama ku da laifin kisan marigayi Malik , ko ku na da abun fada kafin na yanke muku hukunci ? " da sauri MALIKAT AL'UMU ta ce " Ranka shi dade me kuma za su ce ? A yanke musu hukunci dai'dai abun da su ka aikata , dama dokar musulumci ta ce wanda ya kashe a kashe shi , hukuncin kisa ne kawai ya dace da su , dalilin su ɗiya na guda uku sun rasa mahaifin su , ni da yar uwa ta mun rasa mijin mu , wace damar magana za a ba su kawai a kashe su kamar yadda su ka kashe shi " ta kai karshen ta na sakin kuka a hankali MALIKAT INAS ta sa hannu ta janyo ta jikin ta ta rungume dama Sofar su a kusa ta ke , Ita kan ta ba ta taba tunanin mijin yar uwarta zai raba ta da nata mijin , idan ta ce ta yi magana ta san Manisha ba za ta ji dadi , shi ya sa kawai ta yi shiru amma har cikin zuciyar ta ta na bayan maganar MALIKAT AL'UMU Shi dai Malik shiru ya yi ya na sauraron abun da su ke fada , kawai ya tsare Mohammed da idanu babu ko kiftawa , shi dama ya na sane da kishin da Mohammed ke yi wa mahaifin shi , dan tun ya na yaro Mohammed ya sha tsangwamar shi , ya na dukan shi , har ya zagi Malik gaban idan shi , amma bai taba nunawa ba A hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya bude baki ya ce " duk wanda ke son yin magana , na ba shi dama , ya yi maganar shi " a hankali Miram ya dago kai ya ce " ranka shi dade , ko cell za a saka mu kar a hada ni da shi " " kar ka damu kowane za a saka shi cikin ta shi cell din " Malik ya fada cikin nitsuwa da sauri Mohammed ya kali Miram ya ce " maciya Amana kawai " wani murmushi mai dan sauti Miram ya yi kafin ya ce " Ai kai ne wanda za a kira da maciya amana , kai da kashe mijin kanwar matar ka , sannan ka yi wa yarinyar mutane fyade , ko kunyar shekarun ka ba ka ji ba " da sauri Najoua ta ce " bai yi nassara ba " wani dan karamin murmushi Miram ya yi kafin ya dago kai ya kale ta ya ce " ai ni ba a kan ki na ke magana ba " da sauri Mohammed ya ce mishi " kai Miram kar ka yi min Kazafi dan kwatar kan ka " hararrar shi Miram ya yi kafin ya juya ya kali Malik ya ce " ranka shi dade , mai girma Rafik , Mohammed shi ya kashe maka yarinyar ka , Tun da lokacin tonan asiri ne , ba zan kyale ka ba " a dubu dari Rafik ya mike ya na fadin " Miram , ka na nufin Mohammed shi ya kashe Rhalida ? " gyada mishi kai Miram ya yi ya na fadin " shi ya kashe ta , har school din su ya je ya dauke ta da sunnan zai kai ta gida , da ga nan ya wuce da ita gida na da ke Riyadh ya yi mata fyade , da ya ga ta mutu , ya bunne gawar ta a cen , yadda babu wanda zai samo ta " cikin bacin rai Rafik ya nufi Mohammed a zafafe ya na isa ya wanka mishi wani gigitacen mari har sai da ya bidi faduwa ya na shirin magana ya jiyo Muryar Malik ya na fadin " Rafik ! " wani mugun kallo Rafik ya wurga mishi cike da takaici , ba tare da ya ce komai ba ya koma saman sofar shi idanun shi na cikowa da ruwa gaskiya Mohammed bai kyauta mishi ba , inda ya fada mishi ya na son yarinyar shi da ba abun da zai hana shi ba shi auren ta , amma yanzu ga shi yayi sanadiyar mutuwar ta ko gawar ta bai gani ba tsawan shekara biyar har yanzu su na jimamin rasuwar ta a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya kafin ya yi wa Hakim allamun ya karaso da hannu ba musu Hakim ya saki Najoua , ya fara takawa a hankali ya karaso gaban Malik har zai zubewa saman guyiwowin shi Malik ya taro shi , ya koma ya tsaya ya na kallon Malik a hankali ya tako ya zo dab da shi ya kai hannu ya riko hannun Hakim , sannan ya zagayo da dayan hannun a bayan shi ya fido gun ya daura saman Hannun Hakim sannan ya kai bakin shi saitin kunnen shi ya ce " Duk duniya babu laifin da ya kai cin zarafin mace , ba zan kama ka da laifin kisan Malik ko ni ne zan iya yin fin hakan for my Cutie dan haka na ba ka dama , ka karbawa matar ka hakin ta " ya na gama fadar haka ya yi taku biyu baya ya tsaya ya rike hannayan shi a baya ya na kallon Hakim kallon gun din Hakim ya yi kafin ya dago ya kali Malik da ya tsare shi da idanu a hankali ya gyada mishi kai allamun ya yi abun da ke cikin zuciyar shi dawo da kallon shi Hakim ya yi kan gun din ya yi charging din ta ya sauke ajiyar zuciya ya lumshe idanun shi a hankali kafin ya sake bude su cikin na Malik , cikin dakikan da ba su kai biyar ba , ya yi wata irin juyowa ya saita zuciyar Mohammed ya harbe shi , sannan ya sauko ya saita Miram a kai ya harbe shi kowa cikin Fadar sai da zuciyar shi ta buga dan ba karamar razana su ka yi ba Hafsat kuwa har da Sakin kara ta tashi da gudu ta nufi Mohammed ta na kuka Malik kuwa bai bi ta kan su ba ya juya ya sa hannayan shi biyu ya dauki Inaya cak kamar baby , sannan ya dawo da kallon shi kan Hakim ya ce " Diya , ka sa a shirya jirgi nan da one hour a mayar da Hakim da matar sa Marocco " ya na gama fadar haka ya fara takawa bai bi ta kan kowa ba ya sa kafa ya fice fadar da Inaya wata nanauyar ajiyar zuciya Hakim ya sauke jin an ce a meda su Marocco ba tare da an yanke mishi wani hukunci ba , har lumshe idanun shi ya yi ya na sakin wani dan karamin murmushi ya na a haka ya ji Najoua ta rungumo shi ta baya , a hankali ya juyo ya rungumo ta ya na sumbatar forehead din ta 🤧 kai soyayya dadi WAI KU TSAYA NI KADAI NA LURA BABU ROUKSAR A WAJEN NAN KO KUWA ? 🤔🤔 ALLAH YA SA BA DAI WATA TA KULA BA , GASKIYA BAN YARDA DA SHIRUN NAN NATA BA YA KAMATA MU LEKO TA ▪ ROUKSAR a tsaye ta ke cikin kitchen na part din MALIKAT AL'UMU , ta na rera wata waka ta na rawa da kugun ta da allamun ta na cikin annashuwa yankar Fruits ta ke cikin konciyar hankali ta gyara su saman wani tray gwanin burgewa sai da ta Kamala yankar fruits din nan tsab , sannan ta saki wani makirin murmushi ta lumshe idanun ta , a hankali ta fara motsa lips din ta allamun wani abu ta ke karantawa a hankali daya da ga cikin jelar gashin ta , ta fara yin kwarri ta goma green , scales irin na maciji su ka fara fitowa , nan take jelar ta koma wani dankareren maciji , ya na fido Tongue din shi waje ya na kukan macizai wani kyawatencen murmushi Rouksar ta saki kafin ta ware idanun ta da su ka koma tamkar na macijin nan da ke cikin jelar gashin ta a hankali ta kai hannu saitin kan macijin nan nan take ya fito da ga cikin jelar gashin ta , ya nade a saman hannun ta , ya daura kan shi tsakanin yatsun ta biyu a hankali ta matso macijin nan saitin face din ta ta ce " My baby , yau ina ji a jiki na ranar nassara ce , Burin mu zai cika , kar ka gaji da ni ka san abun da na ke bukata a wajen ka " ta na gama fadar haka macijin nan ya yi wani kuka ya na fiddo tongue din shi , kafin ya juya a hankali ta matso da hannun ta ta kai shi sama kadan da tray din fruits din bude bakin shi Snake din na ya yi , nan take poison din shi ya fara fitowa da ga cikin hakwaren shi , ya fara zagaye Tray din nan duk fruits din da ke a sama sai da ya zuba musu poison sai da ya gama sannan ya rufe bakin shi ya na kukan macizai wani kyawatencen murmushi Rouksar ta saki kafin ta matso da Snake din nan ta kai saitin bakin ta ta manna mishi kiss a saman jikin shi ta na cewa " na gode baby na , za ka iya komawa ka huta " wani dan karamin kuka ya yi mata kafin ya yi wata irin burra ya koma cikin jelar gashin ta nan take ya bace a ciki ya na bacewa Rouksar ta juya ta nufi kofar fita kitchen ta na karasowa bakin kofar glass din ya zuge sai ga wasu mata hudu tsatsaye geffen door din a hankali ta daga kafa ta fito , ta karaso gaban matan nan ta tsaya ta ce musu " ga Fruits cen Tesnim ta Shirya wa Malik , ku dauka cikin abincin da za ku kai wa part din shi , yanzu nan kafin su Kamala zaman fada " ta na gama fadar haka ta yi gaba abun ta ta na taku kamar ita ce Malik ba musu matan su ka shiga kitchen su ka fara shirya abincin da za su kai wa part din Malik su ka hada da tray din nan na fruits da Rouksar ta shirya sannan su ka tafi ▪MALIK kai tsaye part din shi ya koma ya Inaya , amma a floor na Uku ya tsaya , a parlour zaunar da ita ya yi saman sofa sannan ya zauna geffen ta ya ce " my Cutie are you okay ? " marairaice mishi fuska ta yi ta na turo dan bakin nan nata ta ce mishi " baby ina ga fa yunwa na ke ji " a hankali ya kai hannu ya ja mata kumatu ya na fadin " sai da na ce miki ki tsaya mu yi breakfast amma ki ka ce no , ba ga shi ba yanzu wa gari ya waya ? " kukan shagwaba ta fara yi mishi ta na fadin " uhm uhm ni baby yunwa na ke ji ' da sauri ya ce mata " Shikenan , shikenan Me za ki ci na kawo miki a nan " cike da shagwaba ta ce mishi " ni fruits ma sun ishe ni " " an gama ran ki shi dade " ya fada ya na kokarin tashi wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " I love you my baby " ba tare da ya juyo ba ya ce mata " i love you my Cutie " ya fada dai'dai lokacin da ya shiga dining room tsaya wa ya yi ya na bin table din da kallo cen ya ga wani bowl da ga tsakiya cike da fruits , kusan shi kuma wani tray ne shake da fruits an yan'yanka su a hankali ya kai hannu ya dauki Fork guda biyu , ya daura saman tray din sannan ya dauke shi ya juya ya dawo cikin parlour gaban ta ya karaso ya ajiye tray din a kassa sannan ya zauna ya ce mata " To Sarauniya ta , sauko mu ci ko ? " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta sauko kassa ta zauna su na fuskantar juna sannan ta kai hannu ta karbi fork din da ya miko mata ta na yi mishi godiya a tare su ka kai fork din su cikin tray din , ita ta dauki Apple shi kuma ya dauki Strawberry , su ka kai baki a tare a hankali ta fara taunawa , ta na kallon shi cak ta tsaya ta na zaro idanu , da sauri ta hadiye Apple din bakin ta ta ce mishi " baby kar ka hadiye , kar ka hadiye " tsayawa ya yi ya na kallon ta , ita ba ta san tun kafin ta fara magana ya hadiye ❤⚘ E X I L E D ⚘❤ P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 7 🌹🕊 a hankali ya bude baki ya ce " Me ya faru ? " ya kai karshen ya na daga mata gera guda marairaice mishi fuska ta yi ta na fadin " sai da na ce maka kar ka hadiye " har ya bude baki zai yi magana kawai sai ya shiga cough , idanun shi su ka koma jazir a rude Inaya ta koma geffen shi ta na fadin " baby lafiya , me ya faru ? " a hankali ya bude baki murya a disashe ya ce mata " take me water " bai gama rufe bakin shi ba ta tashi da gudu ta nufi dining room , ta na isa bakin dining table ta kai hannu ta dauki glass da jug din ruwa , ta zuba ruwan cikin glass sannan ta juya da Sauri ta dawo cikin parlourn tun kafin ta karaso gare shi ya saki glass din ya fadi kassa , wata razananiyar kara ta saki kafin ta nufe shi da gudu har sai da ta taga glass din ba ta sani ba da gudu ta Zube saman guyiwowin ta ta talabo kan shi ta na bubuga kumatun shi ta na fadin " baby , baby me ya same ka , ka bude idanun ka don Allah , baby ! " ta kai karshen da karfi ina ko jin ta ba ya yi idanun shi su na rufe , jikin shi ya yi zafi , sai wata rawa ya ke , ga wata zufa da ta karayo mishi a Fuska kamar an watsa mishi ruwa ta na a haka kawai ta ga wani fari abu kamar kunfa haka ta na fitowa da ga bakin shi dan zaro idanu ta yi ta na kallon shi , ba ta san lokacin da idanun ta ke cikowa da ruwa ba ita kawai sai faman jijiga shi ta ke ta na fadin " baby ka tashi don Allah in wassa ka ke min ka daina " ta kai karshen ta na sakin kuka amma ina ko motsi bai yi ba a dubu dari ta sake shi , ta mike da gudu ta nufi lift ta shiga ta baro part din gudu ta ke cikin fitar hayaci ga kafafun ta sai zubar da jini su ke yi amma sam ba ta jin komai , duk wanda ya gan cikin wannan halin kowa sai ya tambayo kan shi me ya sa ta gudu haka , ga shi kuma sai zubar da jini ta ke a haka ta ke gudu har ta karaso cikin parlourn MALIKAT INAS babu ko sallama a dubu dari MALIKAT INAS da RIANNA su ka mike su na kallon ta har su na hada baki su na tambayar ta lafiya bayan haki ba abun da Inaya ke yi dan maganar ta ki fitowa bin ta da kallo RIANNA ta yi nan ta ga ko shoes babu a kafafun ta ga shi kuma duk jini a razane ta ce " inallillahi , baby me ya same ki haka ? " ta na gama fadar haka Inaya ta saki wani kuka mai cin rai hawaye na zubo mata bibiyu ta na nuna musu hanyar fita parlourn ta na fadin " yaya Zayd di na , Aunty RIANNA mu je ki cece shi don Allah " cikin rudu MALIKAT INAS ta ce mata " baby ki kontar da hankalin ki ki fada mana abun da ke faruwa " " Ammie , Yaya Zayd ne , ban san abun da ya same shi ba kawai mu na shan fruits na ga ya fara tari , shi ne ya ce min na je na kawo mishi ruwa kafin na dawo na tardo shi konce ba ya motsi wani farin abu na fitowa da ga bakin shi , Ammie don Allah mu je ki duba shi kar wa......... wani Abu ........ " ba ta kai karshen maganar ta ba ta sulale a kassa sumamiya a wajen sam RIANNA ba ta bi ta kan Inaya ba ta nufi hanyar fita parlourn da gudu ta fice dan ganin dan uwan ta da sauri MALIKAT INAS ta Zube saman guyiwowin ta ta talabo kan Inaya ta na dan bubuga kumatun ta , ta na kiran sunan ta amma ko motsi Inaya ba ta yi ba wani dan karamin tsaki MALIKAT INAS ta ja kamar za ta yi kuka ta ke furta " inallillahi wa'ina illaihi raji'un " har sau uku ta ma rasa me za yi dan duk ta bi ta rude ta a haka kawai ta ga wasu nurse guda biyu sun shigo parlourn su na sallama cikin girmamawa su ka gaishe ta sannan su ka nufi Inaya har sun sa hannu za su daukar ta MALIKAT INAS ta ce musu " wait , ina za ku kai ta wa ya aiko ku ? " ta tambaye su dan ita yanzu ta daina yarda da kowa indai abun da ya shafi familyn ta ne Cikin girmamawa daya da ga cikin su ta ce " Ranki shi dade Gimbiya RIANNA ce ta aiko mu ta ce mu kai word room " " shikenan ku dauke ta mu tafi " ta fada ta na kokarin tashi ba musu nurse din nan su ka sa hannu su ka dauki Inaya su ka nufi hanyar Fita part din da ita MALIKAT INAS na bayan su su na fitowa ko sai saman Motar ambulance , su ka saka Inaya a ciki ashe fitar da RIANNA ta yi da waya a hannun ta , tun kafin ta isa part din Malik ta tura Text a aiko mata da ambulance a part din Malik da part din MALIKAT INAS kai tsaye Word room su ka nufa da Inaya da mugun gudu ko one minute ba su ba su ka iso , da sauri Nurses din nan su ka fito , su ka fito da Inaya da ga cikin motar saman wani gado su ka nufi word room din da ita ( yanayin word rooms din kamar wata yar karamar likita ya ke har da reception ) su na shigowa da Inaya ko , wasu Nurse su ka shigo Malik konce saman gadon Jinya RIANNA na biye da bayan su cikin daya da ga cikin word room din nan su ka nufa da Inaya , Malik kuma su ka wuce kai tsaye A&E ROOM da shi RIANNA da MALIKAT INAS kuma su ka tsaya a reception a hankali RIANNA ta matso kussan MALIKAT INAS ta na fadin " Ammie wai me ya faru da su ne haka ? " " ni ma ban sani ba RIANNA , ban sani ba , don Allah kar ki fadawa MALIKAT AL'UMU abun da ya faru har sai mun Doctor sun shawo kan abun da ya same shi " MALIKAT INAS na gama fadar haka Wata doctor ta fito da ga dakin da a ka kontar da Inaya ta karaso gaban MALIKAT INAS ta ce " barka da wannan lokacin ran ki shi dade " da sauri RIANNA ta ce mata " doctor me ya same ta ? " " ku kontar da hankalin ku , sume ne ta dan yi , jinin ta ne ya dan hau , ga shi kuma ta samu rauni a kafafun ta har ta zubar da jini shi ya sa , amma ba abun da ya same ta " Ta na gama fadar haka ta juya ta bar wajen a hankali MALIKAT INAS ta sauke wata boyayyar ajiyar zuciya ta na fadin " Allah na roke ka ka sa shi ma sumar ce ya yi ba wani abu ba " cikin nitsuwa RIANNA ta ce mata " ba na tunanin Suma ce ya yi Ammie " " why ki ka ce haka ? wai ni INAS , na ma rasa ya zan yi , sun kassa bar min Ahali na lafya , ya Allah me ya sa ka halice ni a cikin gidan sarauta , yanzu ga shi su na neman su raba ni da yaro na saboda wannan banzan Mulkin , ni wlh su je su rike amma su bar min Ahali na " Fadin MALIKAT INAS hawaye na zubo mata da sauri RIANNA ta rungume ta cikin raunin murya ta ke cewa " ki kontar da hankalin ki Ammie in sha Allah ba abun da zai same shi " ta fada cikin sigar rarrashi su dai din da ke reception kallon su kawai su ke tun da ba su san abun da ke faruwa ba ▪AFTER SOME MINUTES sannu sannu sai da su ka share one hour zaune a reception , babu doctor din da ya fito da ga A&E room bare su tambaye shi abun da ya samu Malik su na a haka kawai su ka ga wasu doctor guda biyu sun fito da sauri RIANNA ta mike ta nufe su a rude ta ke tambayar su lafiyar Malik cikin nitsuwa daya da ga cikin su ya ce mata ta yi hakuri su biyu shi office din shi dan va zai iya yin maganar a tsaye ba , da ga haka ya raba ta geffen ta ya wuce ya nufi office din shi juyawa RIANNA ta yi ta kali MALIKAT INAS kafin ta fada mata abun da doctor ya ce ba musu MALIKAT INAS ta tashi ita da RIANNA su ka bi bayan doctor din nan da sallama a bakin su su ka shigo office din shi , nan su ka tardo shi ya na zaune saman chair din shi , ga kuma gudan doctor tsaye ya na rike da wani file ya na duba cikin girmamawa Doctor ya ce musu bismillah su shigo karasowa su ka yi cikin office din , su ka zauna saman chair din da ke fuskantar doctor din sannan RIANNA ta ce mishi " Doctor Mike me ya samu dan uwa na ? " a hankali doctor ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " ranki shi dade , ba na daya da ga cikin likitocin da ke aiki da bugun zuciyar mutum dan tantance ya na raye ko a mace " da sauri RIANNA ta katse shi da cewa " Doctor Asheem ka daina yi min wani zancen daban , amsar tambaya ta za ka ba ni , me ya samu dan uwa na ? " " ran ki shi dade Poison ya sha , mun yi kokarin cire poison din da ga cikin jinin shi amma abun ya ci karfin mu , yanzu haka maganar da na ke zuciyar shi ta daina bugawa baki , amma Brain din shi na aiki that's why na ce ba na daya da ga cikin likitocin da ke aiki da bugun zuciya " " Inallillahi wa'ina illaihi raji'un , Inallillahi wa'ina illaihi raji'un ya Allah ka raba mu da mugun ji , RIANNA don Allah ki ce min abun da ya fada karya ce " MALIKAT INAS ta fada kamar za ta yi kuka cikin nitsuwa doctor din da ke tsaye ya ce mata " sai dai ku yi hakuri ranki shi dade , babban abun tashin hankalin shi ne mun kassa gano wane irin poison ne bare har mu samo mishi antidote " Doctor Asheem ya amshi zancen da cewa " Indai ba mu samo mishi antidote ba nan da Next week , sai dai mu kai shi US a yi mishi wankin jini , a cire poison din " " wankin jini fa doctor ! " RIANNA ta fada ta na dan zaro idanu gyada mata kai doctor ya yi ya na fadin " Ita kadai ce solution din da ta rage mana , dan gaskiya ban taba yin karo da irin wannan poison ba , tsawan shekara goma yanzu ina aikin likita yanzu " " ina ya ke ? ina son ganin shi " MALIKAT INAS ta fada ta na zubar da hawaye gyada mata kai doctor din da ke zaune ya yi kafin ya ce mike ya na fadin " bismillah mu je na kai ku bedroom din da ya ke konce " ba musu RIANNA da MALIKAT INAS su ka mike su ka bi bayan doctor din su ka bar office din kai tsaye dakin da a ka kontar da Malik su ka nufa a hankali doctor ya tura kofar ya shiga ya na sallama cen kassan makoshi ya na ce ma su RIANNA bismillah a hankali RIANNA da MALIKAT INAS su ka shigo cikin dakin su na sallama kassa kassa su na shigowa idanun su su ka sauka kan Malik da ke konce saman gadon jinya , ya na sanye da wata doguwar riga fara , an saka mishi irin machine din nan da ke taya nunfashi , ga wasu Machine da ban san ko na minene duk saman jikin shi , har wasu wayoyi na ga sun fito da ga cikin rigar shi Fatar jikin shi ta kara haske his face turned pale , kamar babu rai a jikin shi RIANNA na ganin shi kuka ya kubce mata da gudu ta juya ta fice dan ba za ta iya jure ganin shi cikin wannan halin ba MALIKAT INAS kuwa a hankali ta fara takawa ta karaso bakin gadon ta kai hannu saman kumatun shi ai ba shiri ta janye hannun ta ta na furta " inallillahi , doctor ya na ji jikin shi da sanyi haka " ta fadawa Doctor dan ba karamin sanyi jikin shi ya yi ba kamar wanda ke cikin fridge shi dai ba shi da abun da zai ce mata gaskiya , dan shi kan shi ya ji babu dadi cikin zuciyar shi ganin halin da Malik ke ciki ❤⚘ E X I L E D ⚘❤ P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 8 🌹🕊 ▪AFTER SOME MINUTES ▪INAYA a hankali ta ware idanun ta ta na karanto kalmar shahada , da ga nan kawai ta shiga kiran sunan yaya Zayd da sauri RIANNA da ke zaune saman sofa ta tasso ta komo bakin ta zauna ta kai hannu saman face din Inaya ta na cewa " sannu baby ya jikin na ki ? " cikin sanyin murya Inaya ta ce mata " aunty RIANNA ina yaya Zayd di na ? " " Kar ki damu baby , ba abun da ya same shi kin ji ko ? " RIANNA ta fada cikin sigar rarrashi a hankali Inaya ta mike zaune ta na kokarin tashi ta ce " Aunty RIANNA zan je na gan shi " ta kai karshen ta na kokarin sauko kafafun ta kassa da sauri RIANNA ta ce mata " no baby kar ki sauko " ta fada saboda raunin da ta samu a kafa , kar ta ji zafi idan ta taka ko sauraron ta Inaya ba ta yi ba ta sauko da kafafun ta , ta mike tsaye ta na fadin " Aunty RIANNA ni zan je na ga yaya Zayd di na " da sauri RIANNA ta taro ta ta na fadin " Baby yi a hankali , akwai zafi ? " a hankali Inaya ta fara takawa ta na fadin " Aunty RIANNA don Allah ki kai ni wajen yaya Zayd di na " " baby don Allah dawo ki zauna , ba ki jin zafi a kafafun ki " ta fada cikin sanyin murya girgiza kai Inaya ta yi ta na cewa " Aunty RIANNA ni babu abun da na ke ji , ni kawai ni kai ni wajen yaya Zayd di na , ni kai ni wajen yaya Zayd di na " ta kai karshen ta na sakin kuka ajiyar zuciya RIANNA ta sauke ta na kallon Inaya da ke faman kuka , ta rasa abun da za ta yi , ba ta tunanin Inaya za ta iya jure ganin Halin da Malik ke ciki , ko ita kassa jurewa ta yi bare Inaya babu yadda ta iya haka ta mike ta riko hannun ta , su ka baro dakin , kai tsaye room din da a ka kontar da Malik su ka nufa da Sallama a bakin RIANNA ta shiga cikin room din ta na rike da hannun Inaya a hankali MALIKAT INAS ta dago kai ta kali saitin kofar ta na amsa mata sallamar ta na ganin ta tare da Inaya ta saki wani dan karamin murmushin karfin hali ta ce " baby har kin tashi ? " gyada mata kai kawai Inaya ta yi ta na dan karamin murmushi kafin ta tako a hankali ta karaso bakin gadon da Malik ke konce ta kai hannu ta taba kumatun shi ba tare da ta janye hannun ta ba ta ce " Ammie , jikin shi ya yi sanyi sosai kamar ice " Shiru MALIKAT INAS ta yi dan ba ta da abun da za ta fada mata ita kan ta ta rasa dalilin da ya sa jikin shi ya yi sanyi Haka bayan kuma doctor sun ce ya na raye bai mutu ba su na a haka kawai su ka ga Inaya ta janyo chair a hankali ta zauna bakin gadon , ta riko hannun shi ta daura saman kumatun ta ta na wani dan karamin murmushi , kafin ta sauko shi ta kai bakin ta saitin kunnen shi ta ce mishi " kar ka damu baby na , ba abun da zai same ka in har ina raye , don Allah ka yi min magana mana " ta ke fada mishi cikin rada da ga haka ta dago kai ta daura forehead din ta saman nashi , ta lumshe idanun ta kamar da ga sama su ka jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU ta na fadin " Nawfel ! " da dan karfi a razane MALIKAT INAS da RIANNA su ka kali saitin kofar dakin , nan su ka gan ta tsaye ta na faman Zaro idanu ta na kallon Malik da sauri ta karaso cikin ta nufe shi a hankali Inaya ta janye forehead din ta da ga saman nashi ta mike ta ja da baya sannan ta juya ta fara takawa za ta fice dakin ta na fita ko ta ci karo da Diya ya na tafe kamar an koro shi a rude ya tunkaro Inaya ya na fadin " baby , ina Malik ya ke ? " a hankali ta ce mishi " yaya Moussa ina son na yi magana da kai " " Baby , ki fada min Ina ya ke , ba abun da ya same shi dai ko ? " " Yaya Moussa don Allah mu tafi , ina son na yi magana da kai " ta fada cikin sanyin murya babu yadda ya iya haka ya bi bayan ta su ka fito Hospital din su na tafiya ta ce mishi " yaya Moussa , don Allah ka sa a fara bincike a kamo wanda ya yi wa yaya Zayd di na wannan abun " ta kai karshen ta yi kuka cikin rudu Moussa ya ce mata " baby wai me ya same shi ne , ni fa ina zaune kawai a ka ce min an kawo Malik Hospital kuma da allamun ba ya cikin hayacin shi " " Poison ya ci " " inallillahi wa'ina illaihi raji'un , baby garin yaya haka ta faru ? " Diya ya fada da dan karfi marairaice mishi fuska ta yi kamar za ta yi kuka ta ce " yaya Moussa ni ma ban sani ba , kawai mu na shan fruits ne , sai da na ce mishi kar ya hadiye amma bai saurare ni ba , gashi yanzu su na neman su raba ni da shi , yaya Moussa don Allah ka sa a kamo wanda ya yi mishi haka " ta kai karshen hawaye na zubo mata bayan salati ba abun da Diya ke yi , ya ma rasa abun da zai ce , ya za a ce da ga fitowar shi da ga fada har sun samu damar iya kashe shi cak ya tsaya ya na zaro idanu ya ce " kenan bayan Miram da Mohammed akwai wanda ke son ganin bayan Malik ? " ya tambayi kan shi cikin zuciyar shi , Miram da Mohammed da su ka kashe yanzu ya a ka yi su ka samu damar shirya wannan abun dole akwai wasu kenan ya na dawowa da ga duniyar tunanin shi kawai ya ga Inaya har ta bar wajen ta nufi part din MALIKAT INAS bai yi kokarin tseda ta ba , sai ma juyawa da ya yi ya nufi Hospital ya koma dan ya ga Malik ▪ROUKSAR tsaye ta gaban Damba da ke faman dariya , sai matse fuska ta ke da allamun ba ta jin dadin dariyar shi sai da ta gaji da sauraron shi sannan ta ja tsaki ta nan kauda kai ta ce " don Allah dariyar nan ta isa haka , na ce maka mu na cikin matsala kai k..... " ba ta kai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " ki bar ni na yi dariya ta mana , wannan shi ne a ke kira ka kashe maciji ba ka sare kan shi ba , Malik ya na konce rai hannun Allah , amma kin yi mistake guda , da ba ki kashe yarinyar nan ba , amma duk da hakan ba mu fadi ba , in dai Malik ya mutu kafin aljanun ta su Ankara ba abun da za su iya yi " " Damba ban gane abun da ka ke nufi ba , ni plan din na ka ne duk ba na ganewa , ka ce ka na son zama Malik , amma ka ce na kashe yarinyar nan , ko na kashe ta ba za ka iya hawa mulkin ba saboda ba ita ce Malik " " Rouksar , ba za ki gane ba , zomo me wayo ta kunnuwa a ke kama shi , wannan yarinyar da ki ke gani , ita ce garkuwar Malik in dai ta na raye ba abun da zai iya samun shi , ko so nawa za a yi kokarin kashe shi ko da kuwa rayuwar shi na tsakiyar gadar Siraji sai yarinyar nan ta medo shi duniya , in har ya tsalaka ta kuma shikenan ba abun da za iya yi " cikin rudu Rouksar ta ce mishi " ban gane abun da ka ke nufi ba " wani dan karamin tsaki ya yi kafin ya ce " ina nufi wannan damar mu ce , indai ya mutu ba za ta iya medo shi ba , ba abun da za ta iya yi " wani dan karamin murmushi Rouksar ta saki kafin ta ce " in dai haka ne to ka kontar da hankalin ka , cikin daren nan Malik zai mutu , dan babu mutuman da zai iya shan poison di na , kuma ya yi rai " cikin nitsuwa Damba ya katse ta da cewa " ko da kuwa poison din ki bai cika shi ba , ni zan je na Kamala shi , yanzu abu guda na ke bukata wajen ki , wanda zai tabbatar min hawa Mulkin Saudiya babu tangarda " da murmushi a fuskar ta ta ce mishi " ina sauraron ka " da hannu ya mata allamun ta matso , ba musu ta karaso dab da shi ta tsaya a hankali ya dan sunkuyar da kan shi ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya yi mata rada a dubu dari Rouksar ta ja da baya ta na zaro idanu ta na wani nunfashi sama sama " Yadda kowa zai yi tunanin halin da Malik ke ciki ne ya sa zuciyar ta bugawa har ta shiga doguwar suma " Damba ya fada da dan karfi saboda bayan da Rouksar ta yi girgiza mishi kai ta yi a tsorace ta ke ce mishi " Aymane ba zan iya ba , Da ni da ita duk mutuwa za mu yi " TO FA 🤔🤔🤔🤔 WANE AYMANE DIN ? BA DAI WANDA KE SHIRIN AUREN RIANNA BA ? wani dan karamin tsaki ya yi kafin ya sa hannu ya zame haramin da ya rufe face din shi 😱😱WLH AYMANE NE , WAIT KENAN TUN FARKO SHI YA YI KOKARIN KASHE MALIK TUN YA NA AMIR 🤔🤔🤔 NI FA KAI NA YA FARA RUFEWA KAMAR DAI BA NA NAN A KA YI WANI CHAPITER DIN LABARIN NAN , BARI DAI MU CI GABA cikin wata murya cike da isa ya ce mata " ba abun da zai same ki matsoraciya kawai " a hankali ya juya ya daura hannu saman bishiyar bayan shi ya ce mata " cikin nan za ki boye shi , babu wanda ya taba zuwa wajen bishiyar nan tsawan shekaru sama da dari , tun Malik Zayd bin Saud na raye bishiyar nan ke cikin masarautar nan kuma babu wanda ya taba tunanin bishiyar micece bare har su ce a fitar da ita , duk wani sihiri da na yi cikin masarautar nan cikin wannan bishiyar na ke boye shi , kuma a ciki za ki boye ruhin MALIKAT AL'UMU " girgiza mishi kai Rouksar ta yi da sauri kamar za ta yi kuka ta yi taku guda baya ta na fadin " a'a Aymane , ba dan ka na son zama Malik za ka saka rayuwa ta cikin hatsari , Damba in kuma a ka je wani ya fitar da ruhin ta da ga cikin bishiyar nan ka fi kowa sanin abun da zai faru da ni " wani dan karamin tsaki ya ja kafin ya ce mata " ba shawara na ke ba ki , umarni na ke ba ki , ba shawara ba " da sauri ta ce mishi " Aymane son da ka ke yi wa kujerar Malik yanzu har ya kai za ka iya saka rayuwa ta cikin hatsari , I'm your little sister " ba ta gama rufe bakin ta ba ya kai hannu ya damko wuyan ta ya matse da karfi ya na zaro idanun nan na shi da kyau ya ce mata " tun lokacin da na shigo duniya , da wannan kudirin na shigo ta , kalma ta farko da ta fara fitowa da ga baki na shi ne zai na zama Shugaban Saudiya baki dayan ta , wlh ba ke ba ko da sarki Abdoul Mujeeb ne zai fito da ka cikin kassa dan dakatar da ni wlh sai na meda shi inda ya fito , da tun farko ba ki bata min shiri na ba da yanzu ni ne zaune saman kujerar Malik , in ki ka ce ba za ki yi abun da na saka ki wlh da hannu na zan kashe ki , ban damu ba da ke yar uwa ta ce " ya na gama fadar haka ya tura ta gefe ta fadi wanwar a kassa ta jan nunfashi da karfi ta na faduwa ya koma kassan bishiyar nan ya zauna ya ja haramin shi ya rufe fuskar shi , ya ce mata " na ba ki nan da kwana uku " da sauri ta dago kai ta mike zaune , idanun ta sun koma jazir , cikin disashashiyar murya ta ce mishi " Damba , ba zan iya ba , tsawan shekaru nawa yanzu ban yi irin wannan aikin ba , kai ma ka sani idan a ka samu matsala da ni da MALIKAT AL'UMU tare za mu mutu " " to ku mutu mana , sai me ? Zan kawo miki duk wani abu da za ki bukata for catching her soul , da ga shi na yi miki alkawari zan mayar da ke Daular Ottoman " ya na gama fadar haka ya bace bat a wajen ya bar ta nan zaune ya na barin wajen ta saki wani dan karamin kukan kura ta na fadin " why ? gaskiya ba zan iya ba , ban shirya mutuwa ba , wlh yanzu zan yi wa Diya magana ya sa a mayar da ni gida " ba ta gama rufe bakin ta ba ta jiyo Muryar Aymane ya na fadin " in dai ba ki yi abun da na saka ki ba , ko kin koma sai na medo ki " Dum ta ji zuciyar ta ta buga ta zaro idanu ta na kallon wajen , babu shi kuma a wajen Muryar shi ce kawai yau ta tabbata duk abun da ta ke tunani kan Aymane ya wuce haka , ai ba shiri ta tashi da gudu ta bar wajen ▪INAYA zaune ta ke cikin parlourn MALIKAT INAS ta yi zugum waje guda sai ruwan hawaye ta ke yi kamar da ga sama ta ji an dafa shoulder din ta a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta juya ta ga wanene ya dafa shoulder din ta nan take ta saki kuka ta fada jikin Nesrine ta rungume ta a hankali Nesrine ta zauna geffen ta , ta rungume ta tsam a jikin ta ba tare da ta ce mata komai ba sai da ta gaji da kukan ta sannan ta dago da ga jikin Nesrine ta na cewa " Nesi , yanzu ma su na neman su na raba ni da shi " cikin sigar rarrashi Nesrine ta ce mata " Ki yi hakuri kin ji Auta ? in sha Allah mutuwa ce kadai za ta raba ki da yaya Zayd ba dai mutum ba " ba ta ce mata komai ba ta ci gaba da kukan ta kamar baby a hankali Nesrine ta kai hannu saman face din Inaya ta fara goge mata hawayen ta ta na fadin "idan ba ki daina kukan nan ba , ba zan fada miki abun da ya kawo ni ba " a hankali Inaya ta rage sautin kukan ta , ta na fadin " Fada min to ina sauraron ki " wani kyawatencen murmushi Nesrine ta saki kafin ta ce " I think i'm pregnant , kin kusa zama Aunty " cak Inaya ta tsaya da kukan ta , ta na zaro idanu ta na kallon Nesrine nan take ta saki wani kyawatencen murmushi har da wata yar karamar dariya ta rungume Nesrine da sauri ta na yar karamar dariya , kamar ba ita ba ce yanzu ke kuka wata yar karamar dariya Nesrine ta yi kafin ta ce mata " ke malama sake ni , ban tabbatar ba , yanzu na ke shirin yin test din " da sauri Inaya ta sake ta ta na cewa "Tashi tom mu je likita mu yi test din " a hankali Nesrine ta juya ta kai hannu bayan ta ta dauki pregnancy Test din da ta shigo da shi , ta nunawa Inaya ta na cewa " kin ga ba sai mun je likita ba , two minutes kadai sun isa mu yi Test din " da sauri Inaya ta ce mata " To ya a ke yin wannan shi kuma ? " daga mata gera guda Nesrine ta yi ta na cewa " tasso mu je ki ka gani " ta kai karshen ta na mikewa tsaye da sauri Inaya ta mike su ka fara takawa a tare su ka nufi corridor su ka shiga bedroom din Inaya su na shiga Nesrine ta ce wa Inaya ta jira ta za ta shiga toilet yanzu ta fito ba musu Inaya ta nufi bakin gadon ta , ta zauna Nesrine kuma ta nufi toilet ta shiga ta na Shiga Inaya ta kai duban ta saman bedside drawer , nan ta ga Wayar ta ajiye saman bedside drawer a hankali ta kai hannu ta dauki wayar , ta kunna ta nan ta ga ruwan Text din a ka turo mata kuma duk Malik ya turo mata su a hankali ta shiga karanto Text din daya bayan daya , duk kalaman Soyayya ne ya ke zaune ya turo mata wasu kawai I love you ne a ka turo , duk da su na tare a part din shi amma da ya dauki wayar shi first thing da ya ke yi shi ne ya tura mata Text a haka har Text din su ka tafi dan sun kai hundred , kuma duk kalaman soyayya ne ya ke ta zuba mata , ni dai ba zan iya karanto muku text din ba sirrin su ba ruwa na kawai sai ta tsinci kan ta da sakin wani cool murmushi ta na ci gaba da karanta text din ta na a haka ta ji Nesrine ta fito da ga cikin toilet , a hankali ta kashe wayar ta ajiye saman bedside drawer sannan ta mike ta nufi Nesrine ta na fadin " Ya ne ? me ya ba da ? " marairaice fuska Nesrine ta yi kamar za ta yi kuka ta karaso cikin dakin ta na dan karamin tsaki da sauri Inaya ta ce mata " Nesi ki fada min mana , wlh har na kagu na ji " " to malama sai ki daina kaguwa " " shikenan shikenan na ji , yanzu ki ka fada min " Inaya cike da shagwaba wani karamin murmushin geffen fuska Nesrine ta yi , ta na cewa " it's positif " ❤⚘ E X I L E D ⚘❤ P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 9 🌹🕊 wata irin kara Inaya ta saki har da tsale , ta na nufi Nesrine da gudu ta rungume ta ta na dariya kamar wata mahaukaciya da sauri Nesrine ta ce mata " ke malama yi a hankali kar ki ji min ciwo " a hankali Inaya ta sake ta , ta na fadin " Sorry , sorry , sai na fadawa Mama , mu je mu fada mata don Allah " Inaya ta fada cike da zumudi noke mata kafada Nesrine ta yi ta na fadin " sai na fara fadawa Sweetheart kafin kowa ya sani " ta kai karshen ta na kauda kai dan tabe baki Inaya ta yi ta na kallon ta ta ce " sannu ma su sweetheart , to sai ki yi sauri ki fada mishi , dan na samu na yi wa mama Albishir , da yaya Abdoul " " yawwa Auta , wai ina yaya Abdoul ya ke , na yi wajen one week ban gan shi ba , kuma part guda mu ke " " ban gane ba , part guda ku ke , kuma ki ce kin yi wajen one week ba ki gan shi ba " " No ba ki gane ba , kamar part biyu ne a cikin bangaran namu , so shi ya na cikin part daya , mu kuma cikin gudan , ban san in da ya ke tafiya ba ko na je neman shi ba ya nan " wani dan karamin murmushi Inaya ta saki kafin ta ce " Nesi , ina ga yaya Abdoul din mu ya fara soyayya shi ma " hararrar ta Nesrine ta yi ta na fadin " ke ba na son shirme , yaya Abdoul din ne ki ke cewa ya fada soyayya , da wa kuma ? " daga mata kafadu Inaya ta yi ta na turo dan bakin nan nata allamun ba ta sani ba wani dan karamin tsaki Nesrine ta yi kafin ta kai hannu ta zungure ta a kai ta na cewa " ke dai wlh Allah ya shirya ki " " Ameen " ta fada ta na yar karamar dariya 🤔🤔BARI DAI MU LEKO ABDOUL NA JI SHIRU KWANA BIYU ▪ABDOUL konce ya ke saman bed din shi , ya na sanye da short da Singlet Sky blue dukkan su ya na rike da wani book a hannayan shi ya na karantawa , ya saka earpieces a kunnuwan shi , da ga gani ka san hankalin shi na cikin book din hannun shi ya dan dauki lokaci a haka kawai ya ji an kwace mishi book din hannun shi a razane ya juya ya kali saitin da ya ga an kwace mishi book din Wata muguwar faduwa gaban shi ya yi , da sauri ya mike zaune ya na zaro idanu ya na kallon ta ya ce " ke , ke me ki ke yi nan " ya kai karshen ya na jan Duvet ya rufe kafafun shi har zuwa kugu zaune ta ke bakin gadon nashi , ta na sanye da wata Abaya fara kal mai mugun kyau , ta sha wasu stone golden color , ta yafa veil din ta a kai ba ta yi Rowling din shi ba kallon book din Tesnim ta na fadin " me ka ke karantawa " " ba ki ba ni amsar tambaya ta ba , me ki ke yi a nan " a hankali ta ajiye book din saman bedside drawer ta juyo ta kalle shi ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " ba ka ji dadin gani na ba ? " " Tesnim please tashi fice min da ga daki , ba za ki iya jira na a parlour ba " ya fada ya na nuna mata kofar fita dakin turo mishi dan bakin nan nata ta shagwabe fuska ta ce " haba ni da na zo yi maka Surprise shi ne za ka ce na tashi na fita " a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " shikenan , tafi parlour ki jira ni na saka kayana " noke mishi kafada ta yi ta na cewa " uhm ni a nan za mu yi hira " ta kai karshen ta na daura dan yatsar ta saman hannun shi ta fara yi mishi tafiyar tsutsa da sauri ya riko hannun ta ya na zaro idanu ya ce " Ke lafiyar kuwa , kin san haka ba dai'dai ba ne , please tashi ki fita " " okay " ta fada a takaice kafin ta tashi a hankali ta nufi kofar fita ya na ganin ta mike ya sauke ajiyar zuciya kafin ya janye duvet din jikin shi ya sauko da kafafun shi kassa ya na shirin mikewa ya ga ta tura kofar dakin ta saka mata security wani dan karamin tsaki Abdoul ya ja , ya na marairaice murya ya ce mata " Tesnim , what are you doing ? " a hankali ta juyo ta fara takawa ta dawo gaban shi ta tsaya ta na murmushi wani dan karamin tsaki ya ja kafin ya kauda kai ya na fadin " shikenan , zauna ke ki ka sani " ya kai karshen ya na kokarin tashi da sauri ta kai hannu ta tura shi ya koma ya zauna a dubu dari ya dago kai ya na kallon ta a razane , " ke wai lafiyar ki kuwa ? " ya tambaye ta " ban sani ba , me ka ce min ah ? wai ba na cikin ajin matan da za ka bude baki ka furta musu kalmar soyayya " da sauri ya ce mata " i'm sorry , ni fa wassa na ke yi miki " noke mishi kafada ta yi ta na cewa " ni ban yarda ba , yau sai ka fada min dalilin da ba za ka iya bude baki ka ce ka na so na ba " marairaice mata fuska ya yi ya na cewa " please Tesnim , wlh ba na jin dadin yanayin nan da mu ke ciki , in magana ki ke son mu yi ki bari na saka kayana mu tafi garden " noke mishi kafada ta yi ta na turo dan bakin nan nata a hankali ya furza iska da ga bakin shi ya dafe kan shi da hannu guda murya cen kassan makoshi ya ce " na shiga uku yau ni Abdoul , yarinyar nan ta na neman ta kashe ni " ya kai karshen ya na jan tsaki kafin ya yi kokarin tashi da sauri ta sa hannu ta tura shi ta na fadin " ba bu in da za ka je yau , sai ka ba ki amsar tambaya ta " shiru ya yi ya na kallon ta , ya ma rasa abun da zai ce mata dan fa hakurin nashi ya kusa karewa cikin zafin nama ya mike tsaye lokaci guda , ya riko hannun ta ya na kallon ta cikin ido ya ce " Get out ! " marairaice mishi fuska ta yi ta na sakin kukan shagwaba kamar Inaya har da bubuga kafafu a kassa , har da wasu hawaye ke zubo mata da sauri ya sake ta ya na fadin " please stop , wai me na yi miki ne ki na son ki takurawa nitsuwa ta wlh " ya fada ya na marairaice mata murya a hankali ta daina kukan shagwabar ta , ta na turo mishi baki ta ce " kenan da gaske ba ka so na ? " a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya ce mata " Tesnim Ina son ki mana , ki na son takura min dayawa , dubi cikin halin da ki ka saka ni yanzu , duk duniyar nan bayan Inaya da Nesrine ba taba kai hannu na taba wata macen ba , yanzu ga shi sai da ki ka sa na taba ki , why za ki min haka " da sauri ta katse shi da cewa " because you are mine , and I love you " a hankali ya koma ya zauna ya dafe kan shi da hannu ya ma rasa abun da zai ce mata wlh ya na a haka kawai ya ji ta zauna geffen shi slowly ya juyo ya kale ta cikin sanyin murya ya ce mata " Tesnim , wlh ba na jin dadin zaman ki a nan , dubi ko kaya ba bu a jikina " cikin nitsuwa ta katse shi da cewa " so when we'll get marry ba za ka iya zama kusa na ba bare har " ta kai karshen ta na daga mishi gera guda wani cool murmushi ya sakin mata kafin ya ce " ke dai wlh so ki ke ki kashe ni yau , na ji shikenan mu zauna a hakan amma wlh kar ki taba ni , in kuma ki ka taba ni sai na yi miki ihu kwartuwa " bai gama rufe bakin shi ba Tesnim ta bushe mishi da dariya har da tapi sai da ta tsagaita dariyar ta sannan ta ce " hayya bismillah yi mu gani , Ka ce fyade na zo yi maka " hararrar wassa ya wurga mata ya na tsuke fuska ya ce " Lafiyar ki kuwa ? " hararrar wassa ita ma ta yi mishi kafin ta ce " me ka gani ? " daga mata kafadu ya yi allamun bai sani ba wani dan karamin murmushi ta sakin mishi kafin ta mike ta dawo gaban shi ta tsaya sannan ta mika mishi hannun ta kallon hannun nata ya yi na dan lokaci kafin ya dago nashi a hankali ya riko nata ya na kallon cikin idanun ta " Na tafi , amma fa zan dawo , dan ban gama da kai ba " ta kai karshen ta na janye hannun ta ta juya a hankali ta fara takawa ta nufi kofar ta cire security , sannan ta bude ta har ta daga kafa za ta fita ta jiyo Muryar shi ya na kiran sunan ta a hankali ta juyo ta na murmushi ta daga mishi gera guda allamun minene wani dan karamin murmushi shi ma ya sakin mata kafin ya ce " murmushi na yi miki kyau " kara fadada murmushin ta ta yi sannan ta ce mishi " kai ma haka " ta na gama fadar hakan ta juya ta fice abun ta wani kyawatencen murmushi ya saki ya na kallon har ta fita sannan ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki book din shi , ya koma ya konta ya ci gaba da karatun shi ▪AFTER SOME HOURS ▪INAYA a hankali ta turo kofar dakin da a ka kontar da Malik ta shigo ta na sallama dakin babu kowa sai wasu sojoji guda Shidda ko wane rike da gun su na tsare da shi su na ganin ta duk su ka shiga sara mata cikin girmamawa , sannan daya bayan daya su ka fara takawa su ka fice dakin , su ka tsaya a bakin kofar dakin su na fita Inaya ta karaso a hankali ta janyo Chair ta zauna bakin gadon Malik , ta kai hannu a hankali ta riko nashi hannun har yanzu dai jikinshi da sanyi , abun kamar kara sanyi ma ya ke yi wani cool murmushi ta saki kafin ta ce " Baby , na fada maka wani abu ? " Sai ta yi shiru na dan dakikai kamar ya amsa ta a hankali ta matso da bakin ta wajen kunnen shi ta ce mishi " ka kusa zama uncle , Nesi is Pregnant " ta kai karshen ta na wata yar karamar dariya da ga haka ta turo dan bakin nan nata ta na cewa " uhm ni ma ina son mu samu baby , kyakyawan baby boy or baby Girl , mai kama da kai , har wadanan idanun naka , na san ba karamin kyau zai yi ba , na ga Text din da ka tura a waya ta , Hmm dama haka ka iya zuba kalaman soyayya , sai da na tambayi kai na anya yaya Zayd di na ya rubuta su , Please ka tashi mana , ba ka ce honey moon za mu tafi ba , shi ne za ka konta ciwo ? wlh ban yarda ba , sai ka tashi mun tafi honey moon , ni fa har na fara tunanin wajajen da za mu tafi , ka ga ina son mu tafi shan ice cream , mu tafi cinema , Mu tafi Shopping , kuma ina son mu tafi beach kamar yadda masoyya su ke yi a film " ta kai karshen ta na wata yar karamar dariya a hankali ta kai bakin ta saman kumatun shi ta manna mishi kiss , sannan ta ce " shikenan ya isa haka , ba zan cika ka da surutu ba , dama ka ce ina da surutu kamar parrot , Ina son ka sosai yaya Zayd di na , I love you Mr Inaya " ta kai karshen ta na sake yin wata yar karamar dariya sai da ta gama dariyar ta sannan ta mike a hankali ta kai lips din ta saman forehead din shi ta manna mishi kiss , sannan ta sauko saman kumatun shi dukka biyu ta yi mishi kiss , sannan ta sauko saman lips din shi ta yi mishi kiss kafin ta janye murya kassa kassa ta ce mishi " zan tafi dare ya yi , amma gobe zan dawo , ka kula min da kan ka my baby , I love you " ta na gama fadar haka ta juya ta fara takawa cikin nitsuwa ta fice dakin , ta na fita ko sojojin nan su ka shigo daya bayan daya , dai-dai lokacin da wasu hawaye su ka zubo da ga cikin idanun Malik duk sojojin wajen sai da su ka yi mamakin Hawayen da su ka gani a face din shi , cikin nitsuwa daya da ga cikin su ya juya ya fita ya nufi office din doctor , dan MALIKAT AL'UMU ta ba su umarni ko nunfashi da karfi Malik ya yi a je a kira Doctor ya duba shi jim kadan ya dawo cikin room din , Doctor Asheem na biye da bayan shi karasowa cikin dakin Doctor ya yi , ya nufi Machines din da ke bayan gadon Malik ya shiga dubawa , sai da ya dauki wajen good five minutes a haka kafin ya ciro stethoscope din wuyan shi ya daura saman kirjin shi saitin zuciyar shi ya na sauraro sai da ya dauki wajen two minutes a haka kafin ya ji zuciyar shi ta yi bugu guda , duk da haka bai janye ba ya tsaya , sai da ya sake two minutes kafin ya sake jiyo zuciyar shi ta yi bugu guda yanzu ma slowly ya janye Stethoscope din , ya juyo ya kali Sojojin wajen ya ce " wani ya shigo wajen nan ? " " yeah , His MALIKAT " sojan da ya je ya kirawo shi ya fada ❤⚘ E X I L E D ⚘❤ P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 10 🌹🕊 wani kyawatencen murmushi Doctor ya saki kafin ya ce " please ku yi min magana da MALIKAT INAS & MALIKAT AL'UMU , su same ni a office " " okay " sojan ya fada kafin ya fice dakin , a hankali doctor ya daga kafa ya bi bayan shi ya fita amma office din shi ya koma ko da ya koma ya tardo Doctor Mike zaune saman Sofa ya na rike da wani File a hankali Mike ya dago kai ya kali Asheem ya ce " what happening ? " Asheem bai ce mishi komai ba har sai da ya karaso cikin Office din ya nufi chair din shi ya zauna sannan ya ce " File din minene a hannun ka ? " rufe File din Mike ya yi , ya Ajiye saman table din gaban shi ya ce " na mai girma Malik , ina son mu gano wane irin poison ne a jikin shi , tun kafin ya mu kai ga yi mishi wankin jini , you know , it's not sure ya rayu idan a ka yi mishi wankin jini " " kar ka damu ba san mu kai ga wankin jini ba , mun yi kokari mu cire ragowar poison din da ke a jikin shi " " Why ? ka na ganin wannan ita ce solution , ba dan na ce it's not sure ya rayu ba , za mu ce mu kyale shi , a ka je lokacin bai yi ba , ni gaskiya ina ga fitar da shi is the best solution " " Mike , da a ce lokacin shi ya yi da yanzu sai dai a yi maganar wani ba dai shi ba , in dai lokacin shi bai yi ba ko ba a yi mishi wankin jini ba zai tashi , saboda mutum guda , ko dan saboda ita ba zai daina yaki da wannan poison da ke a jikin shi , kuma za ka gani ita ce za ta yi sanadiyar tashin shi ba sai mun kai ga tafiya US ba " cikin rudu Doctor Mike ya ce " Who ? " har Asheem ya bude baki MALIKAT INAS ta turo kofar office din ta shigo ta na sallama MALIKAT AL'UMU na bayan ta cikin nitsuwa Doctor Mike , da Doctor Asheem su ka mike tsatsaye su na gaishe su cikin girmamawa , sannan Asheem ya ce musu bismillah su zauna ba musu su ka karaso bakin office din su ka janyo chair su ka zauna a tare su na kallon doctor babu wanda ta ce komai amma da ga ganin yanayin su ka san sun yi sanyi kamar a tsorace su ke wani dan karamin murmushi Doctor ya saki kafin ya ce " dama a kan Malik ne na ke son mu yi magana " da sauri MALIKAT AL'UMU ta ce " me ya same shi ? wai me ku ke jira har yanzu bai tashi ba , ko so ku ke sai ya mutu baki daya na rasa shi ? " ta kai karshen kamar za ta yi kuka cikin nitsuwa MALIKAT INAS ta ce mata " please ki kontar da hankalin ki , ki ji abun da zai fada " murmushi mai dan sauti Doctor ya yi kafin ya ce " MALIKAT karama ta zo wajen shi yanzu da jimawa , ina ga kuma ta yi mishi hira , bayan fitar ta ne daya da ga cikin guard ya zo ya na ce min wai na zo na gani Malik ya na hawaye , da na je na duba shi na ga Zuciyar shi ta fara bugawa , har jini ya na ci gaba yawo a jikin shi " da sauri MALIKAT INAS ta ce mishi " ka na nufin bai mutu ba , zai iya tashi ? " gyada mata kai Doctor ya yi kafin ya ce " zai tashi ma in Allah ya yarda , na lura kamar maganar nan ce da MALIKAT ta yi mishi , ya ji ta a jikin shi , da za ku bi shawara ta , ta dinga zuwa ta na yi mishi magana , idan har ya na jin Muryar ta na san zuciyar shi za ta dawo dai'dai , mu kuma za mu kokarin cire sauran poison din da ke jikin shi , ta yadda ba sai an yi mishi wankin jini ba , ni fa ban yarda da irin wadanan abubuwan ba , amma wannan karan zan iya cewa soyayyar ta ita ce antidote din da zai tayar da mai girma Malik " kallon juna MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU su ka yi kafin su juya su kali Doctor har su na hada baki wajen cewa " Ku na nufin ta dinga zuwa ta na yi mishi magana ? dan ni fa ban gane ba " wani cool murmushi Asheem ya yi kafin ya ce " kar ku damu , kawai ku ce mata ta dinga zuwa ta na yi mishi magana , everything will be okay in sha Allah " cikin sanyin murya MALIKAT INAS ta ce " Shikenan , na gode Doctor , please duk wani sauyi da a ka samu ka dinga fada mana " gyada mata kai Doctor ya yi ba tare da ya ce komai ba a tare su ka sauke ajiyar zuciya kafin MALIKAT AL'UMU ta mike ta na fadin " INAS , mu je don Allah na gan shi , ina son ganin yaro na , na San in ban gan shi ba ba zan iya barci ba " gyada mata kai MALIKAT INAS ta yi kafin ta mike ta riko hannun ta kamar wasu abokai su ka yi wa Doctor sallama sannan su ka baro office din shi kai tsaye room din da a ka kontar da Malik , da sallama a bakin su su ka shigo dakin daya bayan daya sojojin nan su ka fara sara musu su na yi musu barka da wannan lokacin da ga haka su ka fara fita dakin daya bayan daya su ka ba su waje su na fita MALIKAT AL'UMU ta karaso bakin gadon ta kai hannu saman face din shi ta shafa a hankali , sannan ta matso da face din ta kusan tashi , murya kassa kassa ta ce mishi " Na san ka na jin abun da na ke fada maka , in sha Allah ba abun da zai same ka , nan gaba kadan za ka bude idanu , na yi maka alkawari ni da kai na zan fitar da kai da ga cikin wannan kangin , na san burin su kawai su raba ni da kai , amma ba zan ba su dama ma , Na san kun shirya tafiya US Honey Moon , na sa a shirya muku gidan da za ku sauka , da duk wani abu da za ku bukata , jira kawai na ke ka tashi ba za ka kwana cikin Daular nan ba , Ina matukar son ka ka sani ko ? na san yanzu ka na son kasancewa da MALIKAT din ka , za ta dawo nan da jimawa , ni ma zan tafi amma zan dawo , ka kula min da kan ka/ka ji ko my baby ? , I love you " ta na gama fadar haka ta kai lips din ta saman forehead din shi ta manna mishi kiss , sannan ta shiga karanto mishi addu'o'in tsari ta tofa mishi sannan ta mike ta riko hannun MALIKAT INAS ta na hawaye ta ce mata " mu tafi yanzu " a hankali MALIKAT INAS ta kai hannu ta goge mata hawayen ta , cikin sanyin murya ta ce mata " kar ki damu ba abun da zai samu yaron mu in sha Allah zai tashi " gyada mata kai kawai MALIKAT AL'UMU ta yi ta na yi mata wani dan karamin murmushin karfin hali kafin su fara takawa a tare su ka baro dakin su na fitowa MALIKAT AL'UMU ta tsaya gaban sojojin nan ta ce musu " bayan ni , MALIKAT INAS , MALIKAT Inaya , Tesnim , RIANNA , Diya , Doctor Asheem & Mike sai ku shiddan nan , ban yarda kowa ya shiga dakin nan ba , ko da kuwa nurse ce ta zo da sunnan Doctor ya aiko ta kar ku bari ta shiga , sannan ka tura a karo sojojin da za su tsare da ga wajen , da fatan kun fahimce ni ? " ta fada cikin ba da umarni a tare duk su ka daga kafa su na Sara mata sannan shugaban su ya ce " an gama ran ki shi dade " gyada mishi kai kawai MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ci gaba da takawar ta , su ka bar wajen tare da MALIKAT INAS su na barin wajen sojojin nan su ka koma cikin dakin su ka tsatsaya su na ci gaba da bawa Malik kariya ( 🤓🤓 kai gaskiya Mulki da dadi , ko da kuwa na kamun Fara ne 🤣🤣🤣 wlh ya na da dadi , ku dubi don Allah mutumin da ke konce bai ma san inda kan shi ba ya ke , wai shi ne za a bawa kariya , 😭😭😭😭 don Allah ku kai ni gidan Sarautar nan , ko da kuwa dan Sarkin Fawa ne ina so 😭🤣 ) ▪INAYA konce ta ke cikin parlourn MALIKAT INAS , ta tada kai da cinyar RIANNA ta daura hannu saman kan ta ta na shafawa a hankali su na a haka MALIKAT INAS ta shigo parlourn ta na sallama , a hankali RIANNA ta dago kai ta kali Saitin kofar ta na amsa sallamar sai da MALIKAT INAS ta karaso cikin parlourn ta zauna saman sofa one seater sannan RIANNA ta ce mata " Ammie me doctor ya ce muku ? " wani cool murmushi MALIKAT INAS ta yi ta na kallon Inaya ta ce " har ta yi barci ? " dawo da kallon ta RIANNA ta yi kan Inaya sannan ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " Eh , tun fitar ku , na san ta gaji , Ammie wai ba ki lura ba yadda ta sauya kwana biyu ? " cikin rudu MALIKAT INAS ta ce mata " sauyawa kuma kamar ya ke ? " a hankali ta juyo ta dawo da kallon ta kan MALIKAT INAS ta ce " Ammie , i think she is Pregnant , ba ki ga yadda ta dan yi haske ba kwana biyu " dan zaro idanu MALIKAT INAS ta yi ta na fadin " ke rufa min asiri kin fi kowa sanin Malik bai shirya samun baby yanzu ba , dan haka ki cire wannan tunanin da ga cikin kan ki , kawai dai mijinta na kula da ita yadda ya dace , dan haka ki ba ta lafiya , ina baby ta kai daukar ciki " ta na gama fadar haka ta mike ta fara takawa cikin nitsuwa ta nufi corridor da sauri RIANNA ta ce mata " Ammie kenan ba ki son ganin baby's din Malik ? " " ina so , amma ba yanzu ba " Fadin MALIKAT INAS da dan karfi dai'dai lokacin da ta bude kofar bedroom din ta ta shiga wata yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta dawo da kallon ta kan Inaya da ke faman barcin ta cikin konciyar hankali ▪MISALIN KARFE 2 NA DARE ▪ HOSPITAL a hankali wata nurse ta nufi room din Malik ta na rike da wani farin box kamar A box haka ta na isa bakin kofar dakin sojojin da ke tsaye bakin kofar su ka tsayar da ita tun kafin su tambaye ta ta ce musu " Doctor Asheem ne ya turo ni duba jikin mai girma Malik " cikin nitsuwa sojan ya ce mata " je ki cewa Doctor ya zo da kan shi " da sauri ta ce mishi " ba shi lokacin zuwa da kan shi , that's why ya turo ni , please ku ban wuri na je na yi aiki na , kun ga , ga box din nan za ku iya dubawa " cikin bacin rai daya da ke tsaye daya geffen kofar ya ce " ke fice min da ga nan , babu inda za ki shiga , ki je ki cewa doctor ya taho da kan shi " " amma....... " ba ta kai karshen maganar ta ba ya daka mata tsawa ya na fadin " za ki fita da ga nan ko sai na tataka ki a nan ? " ya kai karshen ya na zaro mata idanu da kyau ba karamar razana ta yi ba , ai ba shiri ta juya ta na rike da box din ta ta bar wajen sai da ta bar wajen sannan wanda ya yi mata magana da farko ya saki wata yar karamar dariya ya ce " ko ni sai da ka ban tsoro wlh " " na ga kamar ta na son ta raina min hankali , da tun farko tsawar ka yi mata da ba ta bata mana lokaci ba haka " ya fada ya na kauda kai murmushi mai dan sauti Sojan ya yi kafin ya kauda kanshi shi ma bangaran Nurse din nan kuma , kai tsaye Hospital din ta fito , amma ta kofar baya ta fito , babu kowa a wajen ko haske sosai ma ba bu ta na fitowa ta tila box din hannun ta gefe cen cikin ciyayi ta ja tsaki ta na fadin " why za su hana ni shiga ? gaskiya sai na zage damtse dan ganin na kashe Malik , dole na san abun yi game da wannan lamarin tun kafin ya tashi da ga saman gadon nan , ko kuma wacen sakarar yarinyar ta riga ni aiwatarwa , You just won a battle but the war has just begun " ta na gama fadar haka ta ja wani siririn tsaki ta bace bat a wajen ▪WASHE GARI ⛅⛅⛅ a hankali Inaya ta ke tafiya cikin likita , ta na rike da wani basket a hannun ta , ta na sakin wani cool murmushi ta na karasowa bakin dakin da Malik ke ciki duk sojojin da ke tsaye bakin kofar sai da su ka sara mata da fara'a a fuskar ta ta ce musu " zan iya shiga ? " a hankali guda cikin su ya kai hannu ya bude mata kofar ba tare da ya ce komai wani dan karamin murmushi ta sakin mishi ta na yi mishi godiya kafin ta daga kafa a hankali ta shiga dakin ta na sallama yanzu ma sai da sojojin wajen su ka sara mata cikin girmamawa sannan daya bayan daya su ka fice dakin su na fita ta karaso a hankali bakin gadon shi ta janyo chair ta zauna bakin gadon ta na bin shi da kallo ta na murmushi , yanayin Skin din shi ya koma kamar yadda ya ke , ta rage wannan farin a hankali ta dago hannun ta ta daura saman face din shi , nan ta ji jikinshi ya rage sanyin da gareshi jiya wani kyawatencen murmushi ta saki ta na janye hannun ta ta ce " Baby , da ga gani ka na samun sauki , na fada maka wani abu ? Gaskiya ba na jin dadin kwana idan ba ka nan " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata a hankali ta juya ta kai hannu ta bude basket din da ke geffen ta , ta ciro wani dan karamin bowl da spoon , sannan ta cire Plate din da ke rufe da bowl din ta meda cikin basket din kafin ta juyo ta na kallon shi ta fara shan Fruit salad din da ke cikin bowl din , ta na ci ta na yi mishi hira , har wani dan jinkirtawa ta ke kamar ya na amsa mata sannu sannu sai da ta share yinin ranar a cikin dakin shi ta na zuba mishi surutu , sai wajen kiran sallar Azahar sannan ta tashi ta ce mishi za ta dawo da yamma sannan ta baro dakin ▪ROUKSAR zaune ta ke kassan bishiyar nan , Aymane na zaune geffen ta wannan karan bai rufe fuskar shi ba ta yi irin zaman bokaye , ta na sanye da wasu kaya bakake da veil baki ta rufe fuskar ta shi ga wasu kwallaye gaban ta sai hayaki ke fitowa da ga cikin su a hankali wani wata guguwa ta fara tashi ta mamaye ta , har veil din ta ya fadi gashin ta ya fara tashi sama sai motsa lips din ta ke yi da sauri sauri idanun ta sun koma farare kal a hankali ta daga hannu sama , ta na haka kawai wata ball fara kal kamar lamps ta fado cikin hannun ta lokaci guda ta juya da hannun ta daura shi saman bishiyar bayan ta , nan take Ball din nan ta shige cikin bishiyar da sauri Rouksar janye hannun ta , ta yi baya ta na sauke nunfashi da karfi har da dafe saitin zuciyar ta da hannu guda wata yar iskar dariya Aymane ya bushe da ita ya na fadin " Good job , kin yi aiki mai kyau " wata nanauyar ajiyar zuciya Rouksar ta sauke kafin ta ce " Aymane , wlh idan wani abu ya same ni ba zan yahe maka ba , maci amana kawai " " za ki iya fadin duk abun da ki ke so , ni dai ba zan ja da baya ba a kan kudiri na , na gode da taimakon ni , idan kuma ki ka ce za ki yi wani abu against me , kar ki manta da hannu kadai zan iya kawo karshen ki " ya kai karshen ya na dafe bishiyar bayan shi da hannu ya na sakin mata wani makirin murmushi kafin ya bace ya bar ta a wajen wata yar karamar kara Rouksar ta saki kamar za ta yi kuka kafin ta bace ita ma , dama an ce macuci shi ya san makontar macuci , yanzu Aymane ya saka rayuwar Rouksar a hatsari , dan ko da kuwa branch guda ce ta bishiyar nan ta fado , to sai Rouksar ta ji a jikin ta bare a ce za a cire bishiyar baki daya , Allah ne kadai ya san abun da zai faru , amma ni dai na san ba al'heri ne su ka aikata ba ▪BAYAN SALLAR ISHA a hankali Inaya ta ke fitowa da ga cikin corridor ta na sanye da wata Abaya Pink color me mugun kyau , ta yafa veil din a kai ba ta yi Rowling din shi ba , ❤⚘ E X I L E D ⚘❤ P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 11 🌹🕊 ta na tafiyar ta cikin konciyar hankali da murmushi a fuskar ta bakin ta da sallama ta shigo parlourn nan ta tardo RIANNA rungume da Tesnim da ke kuka kassa kassa a rude Inaya ta karaso wajen ta na fadin " Aunty Tesnim me ya faru ki ke kuka ? " cikin nitsuwa RIANNA ta ce mata " kar ki damu baby , momy ce a ka kai likita jinin ta ya hau saboda halin da Malik ke ciki , amma kar ki damu za ki iya tafiya wajen Malik " a hankali Inaya ta karaso ta dafa shoulder din Tesnim ta na cewa " ki yi hakuri kin ji Aunty Tesnim ? ba abun da zai samu momy in sha Allah " wani murmushin karfin hali ta na gyada mata kai ba tare da ta ce komai ba kamar da ga sama su ka jiyo Muryar Abdoul ya shigo wajen ya na sallama Tesnim na ganin shi ta tashi da gudu ta nufe shi ta fada jikin shi ta na sauke ajiyar zuciya a tare Inaya da RIANNA su ka saki wani dan karamin murmushi , kafin Inaya ta tako a hankali ta raba ta geffen Abdoul ba tare da ta ce komai ba ta fice abun ta dan ita ma yanzu ta na da burin kasancewa da nata masoyin a haka ita ma RIANNA ta mike ta bi bayan Inaya amma ita wajen MALIKAT AL'UMU za ta je su na fita Abdoul ya dago Tesnim da ga jikin shi ya ce " To rigimamiya , sake ni kare ki karaya min baya " noke mishi kafada ta yi ta na turo dan bakin nan nata ba tare da ta ce komai ba a hankali ya rage sautin Muryar shi ya ce mata " mu tafi garden to ? " da sauri ta gyada mishi kai kafin ta sake shi a hankali ta na sunkuyar da kai hannu ya kai ya riko hannun ta kafin ya juya su ka bar part din a tare 😂😂😂✌KU BARI NA BI BAYAN SU TUKUNNA , MUN NEMI INAYA DA GA BAYA 🤣🤣🤣 a tare su ka baro part din MALIKAT INAS su ka nufi garden su na shigowa ya ce mata " me ya faru ki ka ce ki na son ganina ? " ya fada ba tare da ya kale ta ba su na ci gaba da tafiyar su cikin sanyin murya ta ce mishi " kawai ina son kasancewa tare da kai " wani dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " hmmm fada min gaskiya dai , da ga gani akwai abun da ke damun ki , za ki iya fadamin kin sani ko ? " dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce mishi " ban san abun mu ka yi musu , sun raba ni da Abbi , ga Malik cen konce rai a hannu Allah , yanzu kuma sun komo kan momy , yanzu da jimawa a ka tafi da ita likita ni na san doctor karya kawai ya ke mana , ba wani jini ta da ya hau , yanzu ga ta cen konce ko motsi ba ta yi " ta kai karshen kuka na kubce mata shiru Abdoul ya yi ya na kallon ta ta na kukan ta , gwara ya bar ta ta gama kukan ta ta fitar da abun da ke cikin zuciyar ta da ga baya ya shiga rarrashin ta sai da ta gama kukan ta kafin ta juyo ta wurga mishi hararra ta na fadin " ba za ka rarrashe ni ba sai ka kyale ni na yi ta kuka " wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce " to ba ga shi yanzu kin yi shiru da kan ki ba , ni fa ban iya rarrashi ba , bayan auta ba na jin zan iya rarrashin wata macen a duniya " " Har ni kenan ba za ka iya rarrashina ba ? " ta fada ta na marairaice mishi fuska kamar za ta yi kuka wani dan karamin murmushin geffen fuska ya yi mata kafin ya ce " zan iya mana , amma ba kamar yadda na ke rarrashin auta ba " " kamar ya kenan ? " a hankali ya juya ya kali dama , ya kalli hagu ya ga babu kowa sai su kadai sai kuma guards din da ke tsaron wajen amma hankalin su ba ya saman su a hankali ya juyo ya kalle ta , ya sakin mata wani cool murmushi kafin ya tako ya matso dab da ita , ya na kallon cikin idanun ta ya zagayo da hannun shi a hankali a kugun ta ya janyo ta jikin shi , ya matso da face din shi dab da ta/ta yadda su na iya jiyo nunfashi juna a hankali ta bude baki a tsorace ta ce mishi " me ka ke shirin yi ? " daga mata gera guda ya yi ya na cewa " rarrashin ki zan yi mana , ko ba ki so ? " " haka a le rarrashin mutum ? ni ka sake ni tun wani bai gan mu " noke mata kafada ya yi ya na fadin " sai da nace miki ni fa ban iya rarrashi ba , ke ce ki ka matsa , dan haka yanzu ki bari na yi rarrashin ki yadda na iya " har ta bude baki za ta yi magana ta ji ya cabko lips din ta na kassa ya fara kissing din ta dum ta ji zuciyar ta ta buga da mugun karfi har wani zaro idanu ta ke ta na kallon shi , shi ko bai ma san ta na yi ba dan ya lumshe idanun shi ( 🤣🤣😂😂 wayyo na so malam na nan ya ga aikin yaron shi ) a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata , ya bude idanun shi ba su sauka ko ina ba sai cikin nata , ganin irin da kallon da ta ke yi mishi ya sa shi tunanin ko ba ta ji dadin abun da ya yi mata a hankali ya saki kugun ta ya ja baya kadan murya kassa kassa ya ce " I'm so so sorry , ban yi dan na bata miki rai ba " a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta gyada mishi kai allamun shikenan ya na ganin haka ya juya ya fara takawa zai bar wajen da sauri ta rigo hannun shi ta na cewa " ina kuma za ka je ? " ba tare da ya juyo ba ya ce mata " ina ga ya kamata na tafi " " why ? please ba na so ka tafi " ta fada ta na marairaice mishi murya slowly ya juyo ya sakin mata wani dan karamin murmushi ya ce mata " ki yi hakuri , akwai wani aiki da na ke son na yi yanzu , kuma kin ga dare ya yi ya kamata ki je ki konta ki huta., gobe zan dawo " a hankali ta sake mishi hannu kafin ta ce " shikenan , amma sai ka meda ni in da mu ka fito " ta kai karshen cikin shagwaba wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce mata " an gama ranki shi dade " yar karamar dariya ta yi mishi ita ma kafin su juya a tare su ka koma part din MALIKAT INAS ▪AFTER SOME DAYS ⛅ ▪INAYA a hankali ta turo kofar dakin da Malik ke konce ta na sallama kassa kassa ta na shigowa sojojin nan su ka nufi hanyar fita su ka fice a hankali ta karaso bakin gadon shi ta tsaya ta na ci gaba da kallon shi nan take idanun ta su ka ciko da ruwa kamar za ta yi kuka ta ke ce mishi " baby , wai me ya sa har yanzu ba ka tashi ba ? don Allah ka tashi mana , ina kewar ka over , ko barci na kassa yi saboda yawan tunanin ka da na ke , don Allah ka tashi ko dan saboda ni " ta kai karshen hawaye na zubo mata a hankali ta lumshe idanun ta , ta kai hannu ta fara goge hawayen ta cak ta tsaya ta kassa yin wani kwakwaran motsi a hankali ta sauko da hannun ta , kafin ta bude idanun ta lokaci guda sun koma farare kal ko digon baki babu a ciki har wani haske su ke yi kamar lamps a hankali ta ja wani irin dogon nunfashi kafin ta yi gaba kadan kamar an ingiza ta nan take Kayan jikin ta su ka koma farare kal , veil din ta ya fado kassa , a hankali jelar gashin ta ta fara komawa white ta tashi sama kamar ana busar da ita a hankali ta bude baki ta yi magana cikin wani harshen da ban taba ji ba , da ga ji kuma ba na mutane ba ne slowly ta dago hannu ta daura saman forehead din Malik , ta fara motsa lips din ta a hankali kamar ta na karanto wani abu lokaci guda wata guguwa ta tashi cikin dakin fara kal ta zagaye su ita da Malik sai da ta dauki wajen good two minutes a haka kafin Malik ya ja wani dogon nunfashi har sai da kirjin shi ya yi sama a dubu dari ya ware idanun shi dai'dai lokacin da ya furzo jini da ga cikin bakin shi da wasu kananan ball guda biyu green color , nan take su ka yi cikin guguwar ta bace bat lokaci guda ta na bacewa kowa lamps din dakin su ka fara mutuwa su na kunna kan su slowly Inaya ta janye hannun ta da saman forehead din shi , ta lumshe idanun ta kawai ta Zube a kassa sumamiya ta na faduwa ko launin gashin ta ya koma kamar yadda ya ke , da Abayar ta ma ta koma pink color din ta ta na faduwa ko sojojin nan su ka dawo da gudu cikin dakin saboda sun ga lamps din su na kunnuwan su na mutuwa da kan su kar a je wani abu ke faruwa a ciki su na shigowa idanun su su ka sauka kan Malik da ke kallon ceiling ya na kifta idanun shi a hankali , ga kuma Inaya konce a kassa a tare duk su ka juya su ka bar dakin dan kiran Doctor ko two minutes ba su yi ba da fitar su , su ka dawo tare da doctor Asheem , MALIKAT INAS da RIANNA da gudu RIANNA ta nufi Inaya , ta Zube saman guyiwowin ta , ta talabo kan ta ta na kiran sunan ta , ko motsi Inaya ba ta yi ba a hankali ta mike ta nufi Malik da Doctor ke dubawa ta na ganin idanun shi bude ta saki wani kyawatencen murmushi ta na fadin " Akhie , da gaske kai ne ? Alhamdoulilah Allah na gode maka " a hankali Malik ya bude baki ya na kallon RIANNA ya ce mata " wacece ke ? " dum RIANNA ta ji gaban ta ya fadi har wani dishi-dishi ta gani lokaci guda baki sake da sauri MALIKAT INAS ta karaso bakin gadon ta kai hannu saman forehead din shi kamar za ta yi kuka ta na fadin " Nawfel , ba ka gane mu ba , bi ce fa ? Ammien ka , don Allah in wassa ka ke ka daina " " please su waye ku ? " Ya sake a hankali cikin nitsuwa nan take MALIKAT INAS ta fara ruwan hawaye kar dai a ce Malik amnesia ya yi ita dai RIANNA ta yi mutuwar tsaye dan ko kifta idanun ta ta kassa yi da sauri Doctor Asheem ya ce mata " ranki shi dade ki kontar da hankalin ki , hakan na yawan faruwa idan mutum ya shiga doguwar suma , ba amnesia ce ba ya yi kawai bai gama dawowa cikin hayacin shi ba , dan haka ku kontar da hankalin ku , ku bar shi ya huta zuwa gobe in sha Allah zai dawo dai'dai " " ka tabbata doctor ba amnesia ce ba ya yi " RIANNA ta fada ta na dawo da kallon ta kan Doctor wani dan karamin murmushi ya sakin mata kafin ya ce " ku kontar da hankalin ku ba amnesia ba ce , yanzu ku bashi waje , Idan ku ka ce za ku matsa mishi za a iya samun matsala , gwara ku bar shi ya huta zuwa gobe sai ku dawo ganin shi " a hankali RIANNA ta juya ta kali Inaya da ke konce a kassa ta ce wa doctor " ya kamata ku duba mana ita " cikin zolaya doctor ya ce " may be ita ma ya tambaye ta ko wacece ita , ta kassa jurewa shi ne ta suma " wata yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta kai hannu ta dauki Inaya cak kamar baby , dama ba wani nauyi gare ta ba sannan ta juya ta kali MALIKAT INAS ta ce " Ammie , zan mayar da ita part din mu " gyada mata kai MALIKAT INAS ta yi ta na cewa " shikenan , ina zuwa ni ma " da to kawai RIANNA ta amsa mata kafin ta juya ta fice dakin ta koma part din MALIKAT INAS ta na fita MALIKAT INAS ta dan sunkuyar da kan ta , ta shiga karantowa Malik adu'a sannan ta tofa mishi ta manna mishi kiss saman forehead ba tare da ta ce komai ba ta juya ta fice dakin ta na fita shi ma doctor Asheem ya fice , daya bayan daya sojojin nan su ka dawo cikin dakin , duk abun da su ke Malik ya na jin su amma ba shi da bakin yin magana sai kifta idanun shi kawai ya ke , sai da ya share wajen good one hour a haka kafin ya lumshe idanun shi a hankali allamun barci ya ke ji bangaran MALIKAT INAS kuwa , ba ta koma part din ta ba sai da ta tafi wajen MALIKAT AL'UMU bakin ta da sallama ta shigo dakin , nan ta ga MALIKAT AL'UMU konce saman gado idanun ta a lumshe a hankali INAS ta karaso wajen gadon ta janyo chair ta zauna ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " Moussina , yaron mu fa ya tashi , yanzu haka da ga room din shi na ke , amma doctor ya ce bai gama dawowa cikin hayacin shi , sai gobe zai iya zuwa ya gan ki , ina Fatan da kin jin Muryar shi za ki tashi " ta kai karshen ta na sakin dan karamin kuka da sauri ta kai hannu ta fara goge hawayen ta ta na cewa " na san duk cikin jarabawar ubangiji ce , kuma in sha Allah sai mun lashe wannan jarrabawar , kamar yadda yaron mu ya tashi haka kema za ki tashi in sha Allah , za mu ci gaba da yin addu'a Allah ya tsare ahalin mu baki daya , dan ina ga makkiyan mu su na da yawa , Idan mun san wasu , wasu kuma ba mu san su ba , kawai kariyar ubangiji ya kamata mu nema , bari kar na cika ki da surutu zan tafi amma in sha gobe zan dawo , ki kula min da kan ki " ta na gama fadar haka ta kai lips din ta saman forehead din MALIKAT AL'UMU ta manna mata kiss kafin ta tashi ta baro dakin bangaran su Inaya kuma , da sallama a bakin ta RIANNA ta shigo parlourn MALIKAT INAS nan ta tardo Tesnim zaune waje guda ta yi zugum allamun ta tafi duniyar tunanin ta , har sai da RIANNA ta kai Inaya bedroom din ta , ta dawo cikin parlourn ta zauna geffen ta ta na yi mata magana ba ta sani ba a hankali RIANNA ta kai hannu ta dafa shoulder din ta ta na fadin " Tesnim lafiyar ki kuwa ? " a razane Tesnim ta dawo cikin hayacin ta ta juya ta kali RIANNA ta ce " ummm , wani abu ki ka ce ? " " tunanin me ki ke yi haka tun dazu ina yi miki magana kin kyale ni " RIANNA ta tambaye ta ta na yi mata irin kallon tuhuma girgiza mata kai Tesnim ta shiga yi ta na cewa " ba komai , ya jikin momy ? " wani kyawatencen murmushi RIANNA ta saki kafin ta ce mata " Malik ya bude idanu " wata yar karamar kara Tesnim ta saki ta mike tsaye da ta na fadin " da gaske Malik ya tashi , bari na je na gan shi " ta fada da sauri ta na shirin takawa da sauri RIANNA ta riko hannun ta ta na cewa " to uwar zumudi dawo zauna , doctor ya ce kar wanda ya yi mishi magana sai gobe dan bai gama dawowa cikin hayacin shi ba , in kuma ki ka je , zai tambaye ki ke wacece , da ga nan ki sume mana kamar dai baby " ta kai karshen ta na yar karamar dariya a hankali Tesnim ta koma ta zauna ta na murmushi ta ce " Allah na gode maka , na san tun da Malik ya tashi , ita ma momy za ta tashi da ga ta ji Muryar shi " " in sha Allah " RIANNA ta fada ta na murmushi da sauri Tesnim ta fada jikin RIANNA ta rungume ta , ta na sakin murmushi mai dan sauti kamar ta dariya su na a haka MALIKAT INAS ta shigo ta same su wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta karaso cikin dakin ta zauna saman sofa one seater ta na kallon su ta ce " tun da yanzu komai ya yi sauki , ku shirya gobe za ku koma dakunan mazajen ku " a tare Tesnim da RIANNA su ka juya su ka kali MALIKAT INAS har su na hada baki wajen cewa " no gaskiya Ammie sai momy ta tashi " tsuke fuska MALIKAT INAS ta yi ta na fadin " ba na son shirme , ba shawara na ke ba ku ba , umarni ne , da aure a kan ku amma ku ke nan zaune tare da ni , ko ita baby da na bata dama wlh tare da Malik za ta dinga kwana a cen likita , dan haka kuma ku shirya ku tafi wurin mazajen ku , in ku na son ganin Momy ai ku na iya tafiya ganin ta har ku biyo ku gan ni , ai duk cikin gida guda mu ke " ta na gama rufe bakin ta Tesnim ta ce mata " amma fa Ammie....... " ba ta kai karshen maganar ta ba MALIKAT INAS ta katse ta da cewa " ku rufe min baki , wlh duk wadda na gani cikin part din nan gobe a irin wannan lokacin sai na saba mata " ta na gama fadar haka ta tashi ta nufi corridor ta shiga bedroom din ta na shiga Tesnim da RIANNA su ka juyo su ka kalli juna , a tare su ka sakin wa juna murmushi kafin Tesnim ta mike ta na fadin " shikenan , ni na tafi sai da safe " ta fada ta na fara takawa ta shiga corridor ta shiga bedroom din Inaya su ka bar RIANNA ita kadai a parlour ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ P A G E 12 🌹🕊 babu ko sallama Tesnim ta shigo bedroom din Inaya , nan ta tardo ta konce kamar gawa wani dan karamin murmushi Tesnim ta saki kafin ta karaso bakin gadon ta zauna ta na kallon Inaya ta saki wani cool murmushi kafin ta juya ta na shirin tashi idanun ta su ka sauka kan wayar Inaya , da ta Malik ajiye saman bedside drawer a hankali ta juya ta kali Inaya kafin ta kai hannu ta dauki wayoyin ta Inaya ta fara kunnawa , ta ga wallpaper din ta pic din Malik ne a sama , daya da ga cikin pics din da RIANNA ta turo mata a hankali ta saki wani dan karamin murmushi kafin ta kunna wayar Malik , shi ma wallpaper din shi pic din Inaya ne , ta na konce saman gado , ta na sanye da wasu kananan kayan barcin pink color , gashin nan nata duk a tirje ta na barcin ta cikin konciyar hankali har wani dan karamin murmushi ta saki gwanin burgewa wani cool murmushi Tesnim ta saki , ta na ci gaba da latsa wayar Malik amma sai ta ga ta na da Password ba dan ta so ba ta meda ta saman bedside drawer ta ajiye , sannan ta shiga latsa ta Inaya ta shiga messenger din ta , ta fara karanto Text din da Malik ya turo mata sai da ta yi zaune ta karance su tsab sannan ta kashe wayar ta ajiye saman bedside drawer sannan ta juyo ta kali Inaya ta saki wani cool murmushi murya kassa kassa ta ce " Gaskiya , yayana ya na matsanancin son ki , na san da ya son ki , amma ban taba tunanin soyayyar da ya ke miki ta kai haka ba , kamata ya yi a kira ku da Romeo & juliet , Allah ya sa ni ma wanda na ke so ya so ni haka , fiye da rayuwarshi " ta na gama fadar haka ta tashi ta shiga toilet ▪AYMANE " why ? why ? why ? why bai mutu ba ? ta ya a ka yi ma ya tashi wannan banzan Malik " Aymane ya ke fada cike da bacin rai wani dan karamin tsaki Rouksar ta yi kafin ta ce " ka na tambaya ta , yo ni sani na yi , ko ni Tesnim da RIANNA na ji su na maganar , na zo shiga part din MALIKAT INAS ne na ji RIANNA ta na cewa Tesnim wai Malik ya bude idanu " " na san wacen banzar yarinyar ce ta ta tashe shi , sai da na ce miki ki kashe ta , ki kashe ta , ki kashe ta amma kin kassa , yanzu ya ki ke so na yi , Rouksar duk abun da ya faru laifin ki ne " ya fada ya na nuna ta da yatsa hannu Rouksar ta kai ta buge hannun shi ta na kallon shi cikin ido ta ce " no , laifin ka ne , lokacin da Hakim ke shirin harbin Nawfel , kai ka juya kwakwolwar shi ya harbi Malik , why ba ka kyale shi ba ya harbe shi , da yanzu wannan ba ta faru ba , ba ka tunani kafin ka aiwatar , Malik da ka ke ganin shi ya fi mahaifin shi wayo , da tun farko shi ka bari Hakim ya kashe da yanzu kai ne a kan kujerar Malik , yanzu Ruhin MALIKAT AL'UMU da ka sa na boye cikin bishiyar nan da me zai anfane ka ? a sani na ba MALIKAT AL'UMU za ta nadda ka a matsayin Malik , son da ka ke wa mulkin Saudiya ya sa ka daina anfani da kwakwolwar ka , ka ce min idan na yi abun da ka ke so za kyale ni , na yi abun ka ke so dan haka da ga yanzu kar ka sake nema ta " ta na gama fadar haka ta bace bat ta na barin wajen ya saki wata yar karamar kara ya na fadin " Ba zan hakura ba , dole mulkin Saudiya ya dawo hannu na , dole Saudiya ta dawo cikin hannun Aymane bin Abdoul Mujeeb " ya na gama fadar haka ya bace bat ni dai sai dai na ce Allah ya tsare Malik da ga sharin Aymane , dan da ga gani ba abun da ba zai iya yi ba dan hawa kujerar Malik ▪WASHE GARI ⛅ a hankali Inaya ta turo kofar dakin Malik ta shigo ta na sallama kassa , ta na sanye da wata Abaya mai hawa biyu , ta ciki white color ta saman kuma kamar Alkyaba ta ke sky blue color , ta yi Rowling veil din ta white color shi ma sai tashin qamshi ta ke ta na shigowa duk sojojin wajen su ka sara mata kafin su fice dakin daya bayan daya su na fita ta saki wani kyawatencen murmushi ta na kallon Malik da ke zaune ya gama bayan shi da bango ya lumshe idanunshi a hankali ta karaso bakin gadon ta tsaya ta na kallon shi wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta cije lips din ta na kassa a hankali ta juya ta zauna saman cinyoyinshi ta na sakin wata yar karamar dariya a hankali ta kai hannayan ta ta sakalo wuyan shi ta na kallon face din shi ta turo wannan dan karamin bakin ta ta ce " baby , ce wa Nesi na yi wai ta bar ni na taba babyn da ke cikin ta , amma ta hana ni , ni ma lokacin da zan samu nawa babyn ba zan bari ta taba shi ba , na fada maka wani abu ? kwana biyun nan da ka yi har ka fara yin gemu , kum gaskiya ya na yi maka kyau " ta kai karshen ta na daura hannun ta saman face din shi sai da ta gama shafar face din shi sannan ta sauko hannun ta saman chest din shi , kamar za ta yi kuka ta ce " baby wai yaushe za ka tashi ne ? don Allah ka tashi ina kewar ka sosai , ba na jin dadin kwana in har ba na tare da kai , ba ka ce honey moon za mu tafi ba ? shi ne ka ki tashi dan kar mu tafi ko ? ni ka tashi na hakura da tafiyar ma , ni kawai so na ke ka tashi mu bar wajen nan , mu komawar mu Nigeria , na san in mu ka zauna a nan sai sun raba ni da kai , ni kuma ba zan iya rayuwa babu kai ba , please baby ka tashi don Allah , ko dan saboda ni don Allah " ta kai karshen ta na sakin wani dan karamin kuka ta kontar da kan ta saman chest din shi ta na ci gaba da kukan ta ita ba ta san tun shigowar ta dakin ya san da ita , duk abun da ta ke fada mishi ya na jin ta dama ba barci ya ke ba , tun lokacin da ya farka ya ke jiran ta dan ita kadai ce ya ke muradin gani a hankali ya dago hannayan shi ya rungume ta a jikin shi wata irin muguwar bugawa ce da zuciyar ta ta yi lokacin da ta ji saukar hannayan shi a bayan ta , ba shiri ta ware idanun ta ta na kallon hannayan shi slowly ta dago da kanta , zuciyar ta na duka uku uku ta na kallon face din shi ta bude baki ta na son ta yi magana amma ta ki fitowa a hankali ya ware idanun shi , ba su sauka ko ina ba sai cikin nata daga mata gera guda ya yi ya na cewa " lafiya ki na min irin wannan kallon ? kar ki cinye ni " ya fada murya cen kassan makoshi da kyair ma ta iya jiyo sautin abun da ya ce ga shi kuma duk ta disashe ba ta san lokacin ta saki wata yar karamar kara ta fada jikin shi ta rungume shi tsam ta na sakin kuka mai karfi har da hadiyar zuciya ta ke bai yi kokarin hana ta ba , sai ma kara matse ta da ya yi a jikinshi ya lumshe idanunshi , ji ya ke kamar ya yi kuka sai da ta gaji da kukan ta sannan ta dago kan ta , ta kai hannayan ta dukka biyu saman face din shi ta na cewa " baby , da gaske kai ne ? ba mafarki na ke ba ? ni ko mafarkin ne ma ba na son a tashe ni , na ji matukar kewar ka baby na , ji na yi kwanan da na yi babu kai kamar shekaru ne , kowace dakika ji na ke kamar awanni ne , don Allah kar ka sake tafiya ka bar ni ba zan iya jure rashin ka ba " a hankali ya dago hannu ya daura saman kumatun ta a hankali ya fara goge mata hawayen ta ya na cewa " ba abun da zai raba ni da ke sai mutuwa , cikin daren nan za mu bar musu kassar su , za mu tafi US honey Moon , da ga nan ba za mu sake dawowa ba , a cen za mu yi rayuwar mu , yadda babu wanda zai sake kokarin raba ni da ke " wani dan karamin murmushi ta saki ta na fadin " da gaske ka ke baby ? " gyada mata kai ya yi a hankali kafin ya ce mata " matso ki ji wani abu " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta matso da face din ta , ta na ce mishi " shikenan gani , me za ka fada min ? " bai ce mata komai ba ya tsaya kawai ya na kallon ta sai da ya gaji da kallon ta sannan ya dan sunkuyo a hankali ya sauke lips din shi saman nata ya manna mata kiss dai'dai lokacin da RIANNA ta turo kofar dakin ta shigo ta na sallama Tesnim na biye da bayan ta da sauri Inaya ta zaro idanu , ta yi kokarin sauka da saman cinyoyin shi da sauri RIANNA ta ce mishi " a'a koma zauna , bari mu tafi har ku gama mun dawo " ta na gama fadar haka ta riko hannun Tesnim su ka juya dan ta ga Allamun dan uwan nata bai gama debe kewar matar shi ba su na fita Inaya ta juya ta kalli Malik ta na yi mishi hararrar wassa ta ce mishi " dubi yanzu ka sa sun tafi " " ni na ce su zo min a wannan lokacin ? " ya fada cike da izza " shikenan ni ma na tafi " ta fada ta na kokarin sauka da ga saman cinyoyin shi da sauri ya riko ta ya na fadin " har kin gaji da gani na kenan ? " turo mishi dan bakin nan nata ta yi ta na cewa " ni ban ce na gaji da ganin ka ba " " why ki ke son tafiya to ? please kar ki tafi , wlh duk duniya ke kadai na ke bukata a kusa da ni a yanzu idan ki ka tafi may be na koma inda na fito " ya fada mata cikin sanyi murya a hankali ta saki wani cool murmushi ta kontar da kan ta saman chest din shi ta ce " baby ni fa wassa na ke yi maka " " da gaske ? " ya fada ya na daga mata gera guda kamar ta na ganin shi a hankali ta dago kai ta ce mishi " baby wai na fada maka ka kusa zama uncle , Nes...... " cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " na sani kin fada min , har yanzu ba ki daina wannan uban surutun naki ba , mutum dai kamar parrot " kukan shagwaba ta fara yi mishi ta na harba kafafun ta ta ce " ni ka daina ce min parrot , kuma ai ni ban da surutu , kai ne kawai ke cewa hakan " a hankali ya kai hannu ya ja mata kumatu ya na cewa " wannan dan bakin naki bai iya zama a rufe ba , amma a haka na ke son shi " wani cool murmushi ta saki ta na shirin magana kawai ya cabko lips din ta ya fara kissing din ta cikin konciyar hankali ya na sauke ajiyar zuciya a jere ya zagayo da hannayan shi a bayan ta a hankali ta kai hannu ta sakalo wuyanshi , ta na mayar mishi da martani , da ga gani ka san sun yi missing din junan su a hankali ya kai hannu ya cire button din abayar ta ta sama , sannan ya riko zip din ta kassa ya fara yin kassa da shi sai dai zip din a iya kirji ya tsaya a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata ya fido tongue din shi ya fara yi mata tafiyar tsutsa tun saman wuyan ta har tsakiyar boobs din ta da sauri ta kai hannu ta riko shoulder din shi ta na cewa " baby , yi hakuri kar wani ya shigo mana " a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya dago kanshi ya na kallon ta sai wani lumshe idanu ta ke yi da allamun ya fara kashe mata jiki " Tashi mu tafi " ya fada mata ya na ci gaba da kallon face din ta daga mishi gera guda ta yi ta na fadin " ina kuma za mu je kai da ba ka samu sauki ba ? , ka bari doctor ya zo ya sallama ka " " shikenan tashi da ga sama na ni na tafi tun da ba za ki bi ni ba " ba musu ta sauka da ga saman shi , ta yi tsaye bakin gadon ta na kallon shi a hankali ya sauko da kafafun shi kassa , ya mike tsaye nan take jiri ya debe shi ya yi baya zai fadi da sauri Inaya ta riko hannun shi ta na fadin " ka gani ko ? please ka bari har doctor ya zo ya duba ka " bai ce mata komai ba ya sake mikewa tsaye sai dai wannan karan ya zagayo da hannun shi a wuyan ta , sannan ya riko hannun ta ya zagayo a kugunshi ya ce mata " mu tafi " babu yadda ta iya haka su ka fara takawa a tare ta na rike da shi , shi kuma sai sake mata nauyin shi ya ke a haka har su ka fito dakin , guards na ganin shi su ka nufe shi da sauri za su taimaka mishi a hankali ya daga musu hannu ya na cewa " ina a ka kontar da MALIKAT AL'UMU ? " daya da ga cikin su ne ya yi gaba ya karaso bakin kofar dakin MALIKAT AL'UMU kawai ya tsaya kallon Inaya Malik ya yi ya na cewa " Mu tafi ko ? " gyada mishi kai kawai ta yi ba tare da ta ce komai ba , ita fa ta fara gajiya rikon nan da ta yi mishi , ga shi shi kuma sai kara sakin mata nauyin shi ya ke babu yadda ta iya haka su ka daga kafa har su ka karaso dakin MALIKAT AL'UMU a hankali ya kai hannu ya tura su ka shiga ya na sallama cen kassan makoshi Tesnim na ganin shi ta taso da gudu ta fada jikin shi ta rungume shi a hankali ya zagayo gudan hannun shi a bayan ta ya bubuga a hankali a hankali Tesnim ta dago da ga jikin shi ta na cewa " Akhie , na yi kewar ka over " " ni ma na yi kewar ki " ya fada ya na daura hannun shi saman kumatun ta juyawa ya yi ya Kalli Inaya ya ce mata " zan iya tafiya yanzu , na gode " " okay " ta fada a takaice ta na janye hannun ta da ga saman kugunshi , sannan ya janye hannun shi da ke saman wuyan ta ya fara takawa a hankali ya nufi gadon MALIKAT AL'UMU baki sake Inaya ke kallon shi ya na tafiyar shi cikin nitsuwa , kenan dama zai iya tafiya da kan shi , shi ne ya sauke mata nauyi ga shi yanzu har wuyan ta ya fara yi mata ciwo a hankali ya karaso bakin gadon MALIKAT AL'UMU , da sauri RIANNA ta mika mishi chair , ya zauna saman ta , kafin ya juya ya kali Inaya daga mata gera guda ya yi ganin irin kallon da ta ke yi mishi ta na ganin ya juyo gare ta ta kauda kai gefe ta na turo dan bakin nan nata bai ce mata komai ba ya juya ya kali MALIKAT AL'UMU da ke konce kamar gawa a hankali ya dago hannun shi ya daura saman kumatun ta ya na cewa " me ya same ta haka ? " da sauri Tesnim ta ce mishi " Akhie ni ma ban sani ba , kawai mu zaune na ga ta fadi , da mu ka kawo ta likita shi ne doctor ya ke ce mana wai jinin ta ne ya hau saboda damuwar da ta ke ciki " " Shi ne kawai zai sa ta shiga doguwar suma ? ku kira min doctor " ya fada cikin ba da umarni da sauri Tesnim ta fita ta yi wa daya da ga cikin guard magana a kan ya kira doctor sannan ta dawo cikin dakin ta nufi Malik ta rungume shi ta na cewa " Akhie , ka ce mishi ya tada momy kar ta tafi ta bar ni " " don't worry ba abun da zai same ta " ya fada cikin sigar rarrashi a hankali MALIKAT INAS da ke zaune a bayan su ta karaso geffen Malik ta na isowa ta sauke lips din ta saman forehead din shi ta manna mishi kiss ta na fadin " na godewa Allah da ba abun da ya same ka babyna , don Allah ka shirya ku bar wajen nan ba zan iya jure wani abu ya same ka , na san in ba bayan ka su ka gani ba ba za su hakura ba " a hankali ya riko hannun ta ya kai saitin bakin shi ya manna mata kiss ya ce mata " kar ki damu Ammie in sha Allah ba abun da zai same ni " ya na gama fadar haka Doctor Asheem ya shigo dakin ya na sallama a tare duk su ka bude baki su na amsa mishi sallamar shi ban da Malik da murmushi a face din Asheem ya karaso cikin dakin ya na fadin " ranka shi dade , Why ka tasso ba ka gama samun karfin jikin ka ba " " i'm fine " Malik ya fada a takaice " no , please mu je na kara duba ka mu tabbatar duk poison din jikin ka ya fita " " i say i'm fine , ba dan ka duba ni a ka kira ka ba , ina son ka fada min abun da ya samu MALIKAT AL'UMU " dan jinkirtawa Asheem ya yi kafin ya ce " ranka shi dade ni kai na ban san abun da ya same ta ba , ga zuciyar ta nan ta na bugawa , kwakwolwar ta na aiki , komai normal " cikin bacin rai Malik ya mike ya na fadin " kar ka raina min hankali komai normal ya a ka yi ta shiga doguwar suma ? " ya fada da karfi ya na gama fadar haka ya fara Tari de karfi ya na neman faduwa har sai da ya dafe gadon MALIKAT AL'UMU ya na nunfashi sama sama da sauri Inaya ta nufe shi ta na fadin " Yaya Zayd are you okay ? please ka yi a hankali mana " ta fada kamar za ta yi mishi kuka a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya gyara tsayuwar shi ya kali Doctor Asheem ya ce " na ba ka kwana guda ka samo abun da ke damun ta , idan ka wuce kwana guda ka tabbatar kai za ka konta saman gadon nan a madadin ta " wasu yawu Asheem ya hadiye kafin ya ce " in sha Allah ranka shi dade za mu iya bakin kokarin mu " ko sannu Malik bai ce mishi ba ya fara takawa a hankali da sauri RIANNA ta ce mishi " Akhie ina kuma za ka tafi ? " " zan koma part di na mai son gani na ya same ni a cen " ya na gama rufe baki Asheem ya ce " amma ranka shi......... " kut maganar ta yanke sakamakon juyawar da Malik ya yi ya wurga mishi wani mugun kallo a hankali Malik ya juyo ya mikawa Inaya hannu da sauri ta karaso ta riko hannun shi , juyawa Malik ya yi , su ka fara takawa a tare shi da Inaya su ka bar dakin kai tsaye Hospital din ya baro , su na tsaka da tafiyar su Inaya ta kalle shi ta ce " yaya Zayd ! " " uhm " ya fada ba tare da ya juyo ba cikin sanyin murya ta ce mishi " yaya Zayd , ina ga kamar babu ruhi a jikin momy " " uhm " ya sake fada mata da allamun ya yi nisa duniyar tunanin shi , dan taku kawai ya ke bai ma san inda ya ke takawa ba " yaya Zayd akwai abun da ke damun ka ko ? " " abubuwa , ba guda ba " ya fada dai'dai lokacin da su ke shiga part din su , su ka shiga lift kai tsaye a floor na hudu su ka haye , ko jiran ta bai yi ba ya sa kafa ya fito lift din ya nufi corridor ya shige da sauri Inaya ta bi bayan shi ta shiga corridor din ta nufi bedroom din su ta na shigowa ta tardo shi ya cire rigar shi , wani cool murmushi ta saki kafin ta karaso cikin dakin ta rungume shi ta baya wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke lokacin da hannayan ta su ka sauka saman kirjin shi a hankali ta zagayo gaban shi ta ce " na fada maka wani abu ? " gyada mata kai ya yi a hankali allamun Eh ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ { P A G E ………13 🌹🕊} sai da ta dauki dan lokaci ta na kallon shi kafin ta ce " tun lokacin da mu ka dawo cikin masarautar nan , na ga duk ka bi ka sauya min , a baya ko da kuwa ba ka fiddo farin cikin ka fili ina iya ganin shi , amma tun lokacin da mu ka dawo masarautar nan na daina ganin farin cikin ka , yanayin ka duk ya yi sanyi , kullum cikin damuwa ke , lokaci guda na ke ganin nitsuwa tatare da kai shi ne lokacin da ka ke......... " ta kai karshen ta na kashe mishi ido guda " Cutie , na yi nadamar dawowa cikin wannan masarautar , ni dama na san idan na dawo ba zan tardo al'heri ba , shi ya sa na ki dawowa , ta ya za ki iya ganin farin ciki a fuska ta ina cikin nan kangin , na rasa ya zan yi da rayuwa ta Cutie , wlh da za a ba ni damar komawa baya dan na sauya tarihin rayuwa ta ......... " da sauri Inaya ta katse shi da cewa " please ka kontar da hankalin ka " " ki daina cewa na kontar da hankalina , ta ya hankali na zai kontu cikin wannan halin , dama mutuwa na yi na huta " ya kai karshen ya na nufar hanyar Toilet shiru Inaya ta yi ta na kallon shi har ya shiga toilet ba ta ce mishi komai ba ta san irin halin da ya ke ciki , ya na bukatar kasancewa shi kadai na dan lokaci , ko dan ya rage abun da ke damun shi sai da ta dauki wajen good ten minutes ita kadai cikin dakin sannan ta nufi toilet din ta kai hannu saman door din ta tura a hankali a hankali ta daga kafa ta shiga toilet din kamar barauniya , ta tura kofar a hankali ya rufe ya na konce cikin jacuzzi cike da ruwa har da kunfa ba ka iya ganin ruwan ma duk kunfa ta tashi da ga sama ta rufe ruwan , ya daga kai sama ya lumshe idanun shi , amma duk abun da ta ke ya na jin ta tun shigowar ta ita kuwa kai tsaye basket din laundry , ta kai hannu a hankali ta fara cire kayan jikin ta sai da ta koma naked sannan ta juya ta nufi jacuzzi din , a hankali ta daga kafa ta sa a ciki sannan ta daga gudar kafar ta sanyo ta ciki ita ma sannan ta zauna ta hade bayan ta da kirjin shi ta kontar da kan ta saman shoulder din shi ta lumshe idanun ta ba tare da ta ce komai ba a hankali ya dago hannayan shi ya zagayo da su saman cikin ta wata yar karamar dariya ta yi ta na cewa " na zata barci ka yi " ta kai karshen ta na daura hannayan ta saman nashi ta na gama fadar haka ta ji saukar lips din shi saman shoulder din ta wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke dan ba ta shirya wa hakan ba a hankali ya ci gaba da yi mata kiss ya na yin sama har ya karaso saman wuyan ta da ga nan ya fido tongue din shi bai dire ta ko ina ba sai cikin kunnen ta ba shiri ta ware idanunta ta na zaro su , ta na jin yadda ya ke juya tongue din shi cikin kunnen ta da karfi ta matse hannayan shi , sai yanzu ma ta fara nadamar shigowar ta toilet din ga shi yanzu ya na neman ya birkice mata tunani ta na haka kawai ta ji saukar hannayan shi saman boobs din ta ya na murza su a hankali wasu yawu ta hadiye kafin ta bude baki a hankali ta ce " yaya Zayd ka bari ya isa haka please " a hankali ya fiddo tongue din shi da ga cikin kunnen ta , murya kassa kassa kamar mai rada ya ce mata " why ? ba ki son abun da na ke ne ? " girgiza mishi kai ta yi a hankali ba tare da ta ce komai ba " to me ya sa ki ka ce ya isa ? " ya kai karshen ya na manna mata kiss saman shoulder shiru ta yi ta kasa ba shi amsa ita kanta ba ta san dalilin ta na ce mishi ya isa bayan tsawan kwanakin nan da ta yi ba ta ji shi a jikin ta ba yanzu kuma ta na ce mishi ya isa bayan wannan uwar kewar tashi da ta yi kawai dai har yanzu ba ta saba da romance din shi ba ta na yi nisa duniyar tunanin ta kawai sai sake jin tongue din shi ta yi cikin kunnen ta wata yar karamar dariya ta yi ta noke kafada cikin wata siririyar murya ta ce mishi " please stop tickle me " a hankali ya zame tongue din shi ya ce mata " ba bu dadi ne ? " " akwai amma ka bari " ta fada cike da shagwaba kara matse ta ya yi a jikin shi ya riko hannayan ta dukka biyu da hannu guda , gudan kuma ya matse ta a jikin shi sannan ya ce mata " sai kin yi min kukan dadi yau " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " dama a na yin kukan dadi ? , ni dai yanzu sake ni wanka zan yi " bai ce mata komai ya fido tongue din shi ya fara yi mata tafiyar tsutsa saman wuyan ta wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke ta lumshe idanun ta ta ce mishi " yaya Zayd ka bari don Allah , wlh wanka na ke son na yi ba ka gani lokacin sallat ya kusa " bai ce mata komai ya ci gaba da yi mata tafiyar tsutsa har ya kai saman kunnen ta , ya saka tongue din shi a ciki ya fara juya ta da sauri ta ware idanunta ta na neman ta tashi amma ina ya rike ta tsam bayan kafafun ta ba abun da ke motsi shi ko ya san abun da ke yi amma bai kyale ta ba ya ci gaba da juya tongue din shi a cikin kunnen ta ya yi kassa a hankali da hannun shi ya nufi vagina din ta wata yar karamar kara ta saki kamar za ta yi mishi kuka ta ce " don Allah yaya Zayd ka bari wlh ba zan iya jurewa ba , Ammiiiiiiiiiiiiiiieeeeee , Uhm uhm uhm don Allah ka bari mutuwa zan yi " ya na jin duk abun da ta ke fada amma ya share ta , sai ma shafa vagina din ta da ya fara yi da dayan hannun nashi nan take ya ji ta yi tsit kamar an dauke wutar nepa amma ga idanun ta nan bude slowly ya fara sakin hannayan ta , ya na tsare ta da wadanan hazel eyes din nashi ya ga ko wani kwakwaran motsi ba ta yi ba , a hankali ya kai hannu ya riko nipple din ta ya fara murzawa a hankali ya na ci gaba da kallon ta a hankali ta lumshe idanun ta kamar mai jin barci da allamun ya fara kashe mata jiki a hankali ya zame tongue din shi da ga cikin kunnen ta , ya juya ya kai hannu ya dauki towel guda saman ya mike tsaye ya daura towel din a kugunshi ya fito da ga cikin jacuzzi din sannan ya sa hannu ya dauke ta cak kamar baby ya nufi hanyar fita toilet din ita dai da ido kawai ta ke bin shi dan bakin surutun ya mutu a yanzu kai tsaye saman bed din su ya kontar da ita sannan ya zauna bakin gadon ya na kallon ta ya ce mata " bakin surutun ya mutu ko ? " ya fada ya na daga mata gera guda a hankali ta mike zaune ta na kallon shi kafin ta matso kussan shi ta kontar da kanta saman chest din shi ta zagayo da hannayan ta a bayan shi ta rungume shi ta na cewa " na yi kewar ka over yaya Zayd di na " a hankali ya daura hannun shi saman bayan ta murya kassa kassa ya ce mata " ni ma haka " " da gaske ? " ta fada ta na dagowa da ga jikin shi a hankali ya kai hannu saman kumatun ta ya gyada mata kai a hankali allamun Eh wani cool murmushi ta sakin mishi idanun ta na kawo ruwa da sauri ya ce mata " please kar ki yi min kuka , kin san ba na jure kukan ki ko ? " hararrar wassa ta yi mishi ta na cewa " sau nawa ka na saka ni kuka , ko yanzu sai da ka saka ni kuka , kuma ka ce ba ka jure kukana " a hankali ya matso da face din shi ya ce mata " ai ni kukan da na ke saka ki na dadi ne ko ba hakan ne ba ? " ya kai karshen ya na kashe mata ido guda wata muguwar harara ta wurga mishi ta na turo dan bakin nan nata kare matso ta ya yi jikinshi ya na cewa " ki daina min irin wannan kallon ba ki san ki na excited di na in ki na min irin wannan kallon " dan zaro idanu ta yi da sauri ta fara kokarin kwatar kan ta da hannu guda ma ya riketa ta kassa kwatar kan ta ina kuma ya sa hannayan shi biyu dan lumshe idanun shi ya yi kamar mai jin barci ya na fadin " Ahhhhhhhh My Cutie za ki kashe ni wlh " cak ta tsaya ta na kallon shi cikin rudu ta ce mishi " zan kashe ka kuma ? " gyada mata kai ya yi ya na cewa " Eh , ko ba ki gani ne ? " ya fada ya na dan sunkuyar da kai a hankali ta sunkuyar da kai ita ma ta kalli tsakiyar su kafin ta dago ta ce mishi " ni ba abun da na gani " hannu ta ya kamo ya daura saman dick din shi ya matse ta cikin hannun ta a tare su ka saki kara shi ta dadi ita kuma ta tsoro ta na jin ya saki kara ta kalle shi da kyau ta ce " karar me ka ke yi haka ? " daga mata gera ya yi ya na cewa " ke ma karar me ki ka yi haka ? " " sake min hannu na , wlh tsoro na ke ji " ta fada ta na marairaice mishi fuska " lokacin da ki ce min ..... " ya rada mata karshen a kunne sannan ya daura da cewa " ba ki ji tsoro ba sai yanzu ? " da sauri ta girgiza mishi kai ta na cewa " ni wlh ban ce hakan ba , ka sake min hannuna ko na yi maka kuka " ta kai karshen ta na turo mishi dan bakin nan nata bai ce mata komai ya daga hannunshi da nata a ciki har ta saki murmushi ta na tunanin kyale ta zai yi kawai sai ta ji ya sauke hannun ta saman dick din shi kai tsaye ba ma ta saman towel din jikin shi ba wata irin razananiyar kara ce ta saki ta na sakin kuka lokaci guda shi ko sai wani lumshe idanu ya yi ya na fadin " please keep wlh akwai dadi sosai Ahhhhhhh " 🤣🤣🤣 HABA , NI DAMA NA SAN SHIRUN NAN NA MALIK AKWAI WATA A KASSA 😂✌ da sauri ta yi kokarin janye hannun ta da ga saman dick din shi ta na kuka kassa kassa ita ba ta san hakan da ta ke kara yi mishi dadi ya ke ba cikin sanyin murya ya ce mata " ki yi a hankali kar ki kashe ni mana " " yaya Zayd ka sake min hannuna don Allah , wlh tsoro na ke ji " ta fada ta na marairaice mishi fuska marairaice mata fuska shi ya yi ya na cewa " why ? ni fa dadi na ke ji , ki ci gaba , amma yi a hankali " ya kai karshen ya na lumshe idanun shi " yaya Zayd yaushe ka zama dan iska ban sani ba " ta fada cikin tsare gida da allamun ya fara bata rai a hankali ya zagayo da hannunshi guda a kugunta , ya matso ta jikin shi ya na cije lips din shi na kassa , ya gama boobs din ta da kirjin shi murya cen kassan makoshi ya ce mata " sai ranar da ki ka kasa tafiya za ki san ko ni wanene , yanzu za ki yi min abun da na ke so ko sai mun kwana a haka ? " " idan na yi za ka kyale ni na tafi ? " ta fada cikin sanyin murya gyada mata kai kawai ya yi allamun Eh shiru ta yi ta na kallon shi ta na tsoron ta ce mishi ta yarda ya saka yin abun da ba za ta iya ba , in kuma ta ki yarda ta san halin shi ba karamin aikin shi ba ne su kwana a haka shi bai sake ta ita ba ta yi abun da ya ce mata ba ta yi nisa cikin duniyar tunanin ta ta jiyo Muryar shi ya na cewa " za ki ko ba ki yi ba ? " a hankali ta ce mishi " me zan yi to ? " a hankali ya kai bakin shi saitin kunnenta ya yi mata rada zaro idanunta ta yi ta na girgiza mishi kai da sauri ta na cewa " a'a ba zan iya ba , don Allah ka kyale ni , Ammie ki na ina ? " ta fada kamar za ta yi kuka daga mata gera guda ya yi ya na cewa " ko kin kira ta cewa za ta yi ki min abun da na ke so , dan haka kawai ki fara ba ki da isashen lokaci " " yaya Zayd wai yaushe ka zama haka ? " " ai dama haka na ke , yau ne kawai ki ka samu damar ganin haka , you know why ? " a hankali ta girgiza mishi kai ta na marairaice fuska dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " saboda ban yi tunanin zan sake samun damar having sex with you , please ki yi min mana , ko zan ji dadi na dan lokaci " hararrar wassa ta yi mishi ta na cewa " ce wayo ne kawai ka ke yi min kawai dan na yi abun da ka ke so " " kin san idan na yi niyya ba abun da zai hana ni yi miki abun da na ce , kawai wannan karan ina son ki ji irin dadin da na ke ji ni ma " " wa ya ce maka ba na jin dadin abun da ka ke min " ta fada ta na daga mishi gera guda dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " ba ki taba fada min ki na jin dadi ba " wani cool murmushi ta saki kafin ta ce " ai ba ka taba tambaya ta ba " ta kai karshen ta na turo mishi dan bakin nan nata " shikenan yanzu fada min akwai dadi ? " ya fada ya na daga mata gera gyada mishi kai ta yi ta na cewa " da farko akwai dadi in ka na yi a hankali , amma da ga baya sai ka dinga yi min da karfi ni kuma zafi na ke ji in ka na yi da karfi " ta kai karshen cikin shagwaba a hankali ya dago hannun ta da ke saman dick din shi ya manna mishi kiss kafin ya ce " ba laifi na ba ne , dadin ki ne ya yi yawa , sai na ji kamar ina cikin wata sabuwar duniya ta zallar zumarki , amma tunda kin fada yanzu zan dinga yi a hankali yadda za ki ji dadi " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " da gaske ka yi a hankali ? " gyada mata kai ya yi ba tare da ya ce komai ba wani cool murmushi ta saki kafin ta matso ta daura lips din ta saman nashi ta manna mishi kiss ta na cewa " i really love you my baby " a hankali shi ma ya kai bakin shi saman lips din ta ya manna mata kiss ya na cewa " ni ma ina son ki ya ke sarauniyar da ke mulkar zuciyar Nawfel Hicham bin Jaabar " wata yar karamar dariya Inaya ta yi jin abun da ya ce mata " shikenan yanzu tashi ki je ki yi wanka lokacin sallat ya yi " ya fada ya na kokarin tashi da to kawai ta amsa mishi kafin ta sauko da kafafun ta kassa ta mike tsaye ta fara takawa a hankali ta shiga toilet da kallo ya raka ta har sai da ta shiga toilet sannan ya fara takawa shi ma ya fice bedroom din ta dauki wajen 30 minutes kafin ta fito da ga cikin toilet ta na sanye da bathrobe ta na fitowa idanun ta su ka sauka saman wata Abaya red color shinfide bakin gadon su wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta karaso bakin gadon ta kai hannu ta kai Abayar , nan ta ga underwear da veil din Abayar Mayar da Abayar ta yi saman bed din kafin ta dauki underwear din ta fara sakawa , sannan ta saka Abayar ta yi Rowling veil din ta a kai kafin ta dauki bathrobe din ta , ta mayar da ita toilet ta na fitowa ko Malik ya shigo bedroom din ya na sallama cen kassan makoshi cak ta tsaya ta na bin shi da kallo dan ba karamin kyau ya yi mata ba sanye ya ke cikin wasu Fararen kaya ma su mugun kyau , rigar da kadan ta wuce guyiwa ya daura wata yar karamar waistcoat navy blue da ga saman rigar , ya na sanye da Alkyaba ita ma navy blue an yi mata zane da zare mai launin gold , ya saki wannan smooth hair din nashi ya zubo mishi a baya , sai tashin qamshi ya ke abun dai Masha Allah daga mata gera guda ya yi ya na fadin " lafiya ki ke min irin wannan kallon ? " wani cool murmushi ta saki kafin ta fara takawa a hankali ta tsaya gaban shi ta na ci gaba da kallon shi ta ce " gaskiya yaya Zayd ka hadu , Allah ya sa ba wajen wata za ka je ba " a hankali ya kai hannu ya riko nata hannun ya dago shi sama ya kai saitin bakin shi ya manna mata kiss ya na fadin " kishi ki ke yi ? " hararrar wassa ta yi mishi ta na cewa " ba dole na yi kishi ba , wai ka ga yadda ka yi kyau " " ke ma kin yi kyau My Cutie " ya fada ya na daura hannun shi saman kumatun ta shagwabe mishi fuska ta yi ta na cewa " amma ba kamar kai ba " " na ji shikenan , ba zan jima ba zan dawo " da sauri ta ce mishi " baby , ina kuma za ka je ? yanzu fa ka dawo da ga likita kuma za ka tashi ka tafi fada , ya kamata ka konta ka huta , please " ta fada ta na marairaice mishi fuska girgiza mata kai ya yi a hankali ya na cewa " ba fada ba zan je , akwai wani aiki da na ke son yi , kar ki damu ba zan jima ba " ba dan ta so ba ta ce mishi " shikenan , amma wlh in ka dawo sai ka yi kwana biyu ba ka fita ba " a hankali ya kai lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss ya na fadin " I love you " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " please ka kula min da kan ka " gyada mata kai kawai ya yi kafin ya juya ya fice dakin ya na fita ta nufi daddumar ta ta Haye ta tada sallar ta ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ { P A G E ………14 🌹🕊} bangaran Malik kuwa kai tsaye part din ya baro , ya na tafiya cike da nitsuwa kamar ba ya son taka kassa a haka har ya karaso part din MALIKAT HOUDA 🤔🤔🤔 ME KUMA YA ZO YI A NAN ???????? bakin shi da Sallama cen kassan makoshi ya shigo parlourn MALIKAT HOUDA nan ya tardo ta zaune tare da Muntaz , ta na ganin shi ta saki wani kyawatencen murmushi ta shiga yi mishi sannu da zuwa gyada mata kai kawai ya yi kafin ya nufi MALIKAT HOUDA ya zauna geffen ta , murya kassa kassa ya ce " barka da wannan lokaci Mamie " a hankali ta kai hannu saman kumatun shi , ta matso da face din shi ta manna mishi kiss saman forehead sannan ta ce " na fada maka wani abu ? ina matukar alfahari da kai , na godewa Allah da babu abun da ya same ka " hannun ta ya riko ya kai saitin bakin shi ya manna mata kiss ya na fadin " ina son ki duk da kin tsufa " wata yar karamar dariya MALIKAT HOUDA ta yi kafin ta ce " tsakani da Allah Nawfel ban fi MALIKAT din ka kyau ba ? " " ko kusa ta fi kyau , duk duniya babu macen da ta kai ta kyau , har yanzu ban ga macen da ta kamo ko da kafar ta ce wajen kyau bare ke tsohuwa " ya kai karshen ya na kauda kai da sauri Muntaz ta ce mishi " a'a gaskiya ban da ni , ko makaho ya kalle ni , ya kalle ta , ya San na fi ta kyau , ko Mamie ? " ta kai karshen ta na sakin murmushi " ni dai ba ruwa na , tsakanin ku ne , kar ku sanyo ni cikin fadan ku " fadin MALIKAT HOUDA har Muntaz ta bude baki ta na shirin magana Malik ya riga ta cewa " ina sirikata ta ke , wajen ta na zo " hararrar wassa MALIKAT HOUDA ta wurga mishi ta na fadin " Ah , dama ba waje na ka zo ba ? shikenan tashi ka tafi , ta na cikin dakin ta " " okay " ya fada a takaice ya na mikewa tsaye ya nufi corridor ya shige da kallo Muntaz ta raka shi har sai da ya shiga corridor din sannan ta ce " wlh ni dai na fi wacen sakarar kyau , Ah to " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata murmushi kawai MALIKAT HOUDA ta yi ta na kallon ta , sai wahalar da kan ta ta ke yi , wanda ta ke yi wa bai ma san da ita ba a hankali kai hannu ya tura kofar dakin mama ya shiga ya na sallama cen kassan makoshi zaune mama ta ke bakin gadon ta , ta na fuskantar kofar shigowa a hankali ta dago kai ta na amsa mishi sallamar shi , ta na ganin Malik ne ta saki wani cool murmushi ta ce " malam Zayd ne da kan shi a nan ? ko dai batan kai ka yi ? " ta fada cikin zolaya girgiza mata kai ya yi ya na cewa " barka da wannan lokacin mama , fatan na same ki lafiya ? " wani dan karamin murmushi ta saki ta na nuna mishi geffenta da hannu ba musu ya karaso bakin gadon ya zauna ya na kallon ta ya na zama ta shiga karanto mishi addu'o'in tsari da ga ubangiji ta na tofa mishi idanu a lumshe sai da ta Kamala sannan ta ware idanun ta ta ce " ya jikin naka ? na ji an ce ba ka da lafiya " cikin nitsuwa ya ce mata " Alhamdoulilah " " Masha Allah " mama ta fada ta na dan karamin murmushi dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " please mama ina son mu yi wata magana , a kan Inaya " da sauri mama ta katse shi da cewa " Allah ya sa ba wani laifin ta yi maka ba ? " girgiza mata kai ya yi allamun a'a , kafin ya mike a hankali ya nufi kofar dakin ya tura ta ya rufe sannan ya saka security kafin ya juya ya dawo inda ya tashi ya zauna sai da ya dauki dan lokaci kafin ya ce " ba ta yi min laifi ba , kawai akwai wata magana da ta tsaya min a zuciya , tun da uncle ba ya nan , na san ke kadai zan iya fadawa wannan abun " " Ina sauraron ka , kar ka ji tsoro za ka iya fadamin " mama ta fada ta na kai hannu ta riko hannun shi a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " mama ni kai na ban san yadda zan yi na fada miki ba , saboda abun ya wuce tunanina , watarana uncle ya taba ce min ya na ji a jikin shi kamar ba ita kadai ba ce a cikin jikin ta , na kassa gane me haka ke nufi , ta sha fada min abu , kuma abun nan ya tabbata , na san ku na da labarin poison din da a ka zuba min a abinci , a ranar ni da ita mu ka sha fruits din , har ta ce min kar na hadiye abun da ke cikin bakina bayan ita ta hadiye kuma ni na konta ciwo ita ba abun da ya same ta wannan abun ya tsaya min a rai , ko jiya lokacin da na bude ido , na gan ta tsaye a gabana duk ta sauya min idanun ta sun koma farare kal har gashin kan ta , please mama idan uncle ya taba yi muku wata magana a kan ta ya kamata na sani " ya kai karshen ya na dago kai ya kali mama cikin nitsuwa mama ta ce mishi " hakan na nufin wani abu ya shiga tsakanin ku ? " ta fada ta na sakin murmushi dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta , shi tambayar da ya yi mata daban ita tambayar da ta ke yi mishi daban kamar ko ta san abun da ya ke tunani sai ta ce mishi " da a ce wani abu bai shiga tsakanin ku ba , babu yadda za a yi ka min wannan maganar " ta na gama fadar haka idanun ta su ka koma farare kal ko digon baki babu ba karamar razana Malik ya yi ba har sai da ya shiga karanto kalmar shahada lokaci guda idanun mama su ka koma dai'dai , da sauri ta ce mishi " kar ka ji tsoro ba abun da za su yi maka " cikin rudu Malik ya ce " su wa kuma ? " wani dan karamin murmushi mama ta saki kafin ta ce " Abyad & Aswad " " white & black ? " Malik ya fada cike da rudu gyada mishi kai mama ta yi kafin ta ce " ko da malam na raye ba abun da zai iya fada maka a kan su dan shi ma bai san da su ba , amma bari na fara ba ka tarihina tukunna , a kauyen Illori a ka haife ni , lokacin da na cika shekara biyar mahaifiya ta ta rasu kuma ni kadai ta haifa , bayan mahaifina ya kara aure kawai matar shi ta shiga gallaza min , ba irin azabar da ba ta yi min ba , amma na jure a haka har na tasso cikin wannan azabar amma duk mahaifina bai sani ba , akwai wata rana na tafi debo ruwa a rafi , janyowar farko da na yi wa ruga ta kawai na ga wani dan karamin box a ciki , box din na zallar zinare ne , har wani kyali ya ke , haka na fara bin wajen da kallo na ga ni kadai ce sai wannan box din a hannu , wata zuciyar na ce min na bude na ga abun da ke ciki , wata kuma na ce min na fara kai ta wajen mai gari kar mai ita ya zo cigiya , haka dai na tsaya tunanin ya zan yi da ita , da ga karshe dai kawai sai na bude ta , ina bude ta lokaci guda garin ya koma duhu kamar cikin dare , kamar kiftawa haka ya sauya ya koma fari kal fiye da farko , ina tsaye a wajen wata guguwa ta tashi ta mamaye ni , har box din hannuna ta kubce min ta shiga cikin guguwar , cike da tsoro na yi kokarin fita guguwar nan amma na kassa , ga shi sai ihu na ke ina neman taimaka amma kamar babu wanda ke ji na , ina a haka kawai na ga wani farin abu ya fito da ga cikin guguwar da suffar mutum , mutum din ma tawa siffar kamar ina kallon kai na cikin madubi , lokaci guda abun nan ya bace sai ga wani irin shi amma wannan shi kuma bakki ne , shi ma ya bace lokaci guda , da ga haka ban san abun da ya faru ba kawai sai bude idanu na yi na gan ni cikin daki na , ina bude idanu matar mahaifina ta rufe ni da fada wai na je na yi zama na , na kyale ta da ayukan gida , abun da ban taba yi ba wannan karan na rufe ta da fada ni ma ina ta kyale ni , ni kai na abun ya ba ni mamaki dan ko so guda ban taba tunanin zan iya bude baki na mayarwa wani da magana bare ita matar mahaifina , kai sannu sannu har ya kai duk wanda ya yi min magana cikin kauyen sai na keta mishi rashin mutunci , kullum ni ce fada da yaran mutane har na ji musu ciwo , kullum sai sun kai kara ta wajen mahaifina shi kuma ya yi min fada wani lokaci ya cilas ta min na je na bawa yaran hakuri , har ya kai ya daina bari na fita kullum ina cikin gida gudun kar na janyo wani fadan , wata rana ina tsaka da barci na kawai na ji hannun mutum a jiki na , ina bude idanuna su ka sauka kan yaron matar mahaifina , dama ta taba yin aure har da yaron ta guda wanda ya ba ni kusan shekara biyar haka , cikin tsoro na mike ina tambayar shi me ya kawo shi daki na , kawai ya shiga ce min wai na bashi hadin kai ya biya bukatar shi da ni dan ya jima da wannan burin a ran shi , ni kuma na ki yarda , hakan ko ba karamin bata mishi ya yi ba kawai sai ya yi kokarin cin zarafina , ni kai na ban san ya hakan ta faru ba kawai sai bude idanu na yi na ga gawar shi konce a gefe na babu kai a jikin shi , lokaci guda na fita cikin hayacina dan abun ba karamin tsorata ni ya yi ba , lokacin da matar mahaifina ta shigo dakina dan ta tashe ni kawai sai ta ga yaron ta konce ba kai , nan take ta shiga kira na da mayya wai na kashe mata yaron ta , ko tsayawa ba ta yi ba ta fice gidan ta kiran mayya mayya ta kashe mata yaron ta , a haka har mutane su ka fara taruwa cikin gidan , duk irin magiyar da na yi musu ina cewa ni ban san abun da ya faru ba amma su ka ki yarda , sa'a ta guda kora ta su ka yi da ga cikin kauyen ba su kashe ni ba , bayan sun kore ni mahaifina ya biyo baya na ba tare da sanin kowa ba ya kai ni wajen wani dan uwan shi da ke zaune a kaduna , bayan ya kai Kaduna ne na hadu da Abban Abdoul , da sannu sannu har mu ka fara soyayya mu ka zo mu ka yi aure , na san ka abun da ya faru lokacin da ka karbi budurcin ta , to ni ma hakan ce ta faru , ba karamar razana Abban Abdoul ya yi , shi a tunanin shi aljana ce ma ni , ni kuma ban ma san maganar me ya ke min ba , sai dai kawai na yi zaune na yi ta yi mishi kuka , da ya ga kukan nawa ya fara yin yawa zan iya cutar da kai na , kawai ya hakura ya danne abun da ke cikin zuciyar shi ya dinga rarrashi na , a haka har na samu cikin Abdoul , lokaci guda na haife shi ko nakuda ban yi ba , haka zalika Nesrine , amma na Inaya , sai da na yi kamar zan mutu dan har suma na dinga yi kafin ta shigo duniya , lokacin da ta fara tasowa irin jarabar ta , kawai ta ke jan Nesrine fada kuma ta ba ta kashi duk da ita ce karama , ta sa sha Nesrine kuka ba dalili , bayan kuma wani lokaci ta daina kamar ba ta taba yi ba , kawai ta shiga yin wasu abubuwa kamar mara hankali , bayan Abban Abdoul ya bude makarantar islamiya ne kawai mu ka samu saukin abun da ke damun ta , na san ka sha yin mamakin yadda ta ke wasu abubuwa wanda ba dai'dai shekarun ta ba ne , ba ita ba ce aljanun da ke jikin ta ne su ke birkita mata kwakwolwa , duk cikin yarana ita kadai ce ta yi gadon aljanuna Abyad da Aswad , idan sun ga dama su sakin min kwakwolwa idan kuma su ka so su rufe ta na manta komai na rayuwata ta baya , ni ko yanzu na yi mamakin yadda a ka yi na ba ka wannan labarin " ta na gama fadar haka ta ja wani dogon nunfashi shi dai Malik shiru ya yi ya na sauraron ta ya kassa cewa komai sai da su ka share good ten minutes a haka kafin ya bude baki a hankali ya ce " it means da aljanu a jikin ta ? " gyada mishi kai mama ta yi ta fadin " Eh da aljanu a jikin ta , lokacin da ka......... to a lokacin su ka tashi , kar ka ji tsoro ba abun da za su yi maka sai ma ba ka kariya da za su yi saboda kai da ita kun zama abu guda yanzu , Abyad ita ce me kula da lafiyar ta duk wani ciwo da zai iya shiga jikin ta sai ta kawar da shi shi ya sa da ta ci poison din nan ba abun da ya same ta , Aswad kuma gaskiya ban sani ba , sai dai nan gaba idan ta fito ka ga nata aikin , amma zan ba ka shawara , duk abun da za ta fada maka ka yarda da ita dan ba za ta iya fadin kariya ba , idan kuma ta ce maka ka yi abu kawai ka yi ita ta san dalilin ta na yin hakan " dan lumshe idanun shi a hankali Malik ya yi ya ma rasa abun da zai ce , shi dama ya san akwai abun da ke damun babyn shi amma bai yi tunanin haka abun ya ke ba ya na haka kawai ya ji hannun mama saman cinyar shi slowly ya bude idanun shi ya na kallon ta hannun ta kafin ya dago kai ya kale ta wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " Zayd , ka san za ka iya fadamin abun da ke damun ka ko ? " gyada mata kai ya yi a hankali kafin ya juya ya sunkuyar da kai ya na kallon hannayan shi " shikenan fada min to , ko dai abun da na fada maka ne ya tada maka hankali ? don Allah ka kontar da hankalin ka , har yanzu Inayar ka ce b....... " cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " a'a mama , ni ba wannan abun ke tada min hankali ba , har ga Allah ina son na dauke ta mu bar wajen nan , mu tafi inda babu wanda zai yi kokarin rabani da ita , zama na a nan wlh babban hatsari ne ga rayuwar baki daya , yanzu ni kawai jira na ke momyna ta tashi na dauke ta mu bar wajen nan , amma doctor ya ce min shi bai san abun da ke damun ta ba , na rasa ya zan yi " ya kai karshen ya daura hannun saman forehead din shi shiru mama ta yi ba tare da ta ce komai ba , da ga gani ka san ya na cikin matsananciyar damuwa , amma ya shanye kayan shi kar ya takurawa mutanan da ke zagaye da shi wani dogon nunfashi mama ta ja kafin ta ce " na tambaye ka ? Inaya ta yi maka wata magana a kan ita momyn taka ? " shiru Malik ya yi kamar mai tunanin wani abu cen kuma sai ya ce mata " ta ce min kamar ba ruhi a jikin ta , ni ban gane abun da ta ke nufi shi ya sa na share kawai " " ina ga tun da ta fadi hakan , to tabbas babu ruhi a jikin ta ....... " cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " ban gane ba ? " ya kai karshen ya na dago kai ya kalli mama dan jinkirtawa ta yi ta na shirin magana ta ja wani dogon nunfashi har sai da kirjin ta ya yi sama , idanunta su ka koma farare kal har wani haske su ke yi kamar torch a hankali ta bude baki ta fara magana da wata murya ta daban mai amo ta na fadin " kamar yadda ta ce babu ruhi a jikin ta , sai ka yi hankali dan wanda ya yi mata hakan ba karamin hatsari ne da shi ba , za ku fuskanci babban tashin hankali idan ku ka fitar da ruhin ta da ga wajen da ga su ka boye shi " ta na gama fadar haka idanun ta su ka dawo dai'dai ta fadi konce saman gadon ta nunfashi sama Sama a hankali Malik ya ce mata " are you okay ? " a hankali mama ta sauke ajiyar zuciya kafin ta mike zaune ta na yi mishi wani irin kallo ta ce " Zayd , tun yaushe ka ke nan ? Allah ya sa ba wani abu autar tawa ta yi maka ? " cak Malik ya tsaya ya na kallon ta cike da rudu a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya girgiza mata kai ya na cewa " ba komai " wani dan karamin murmushi mama ta saki ta na cewa " shikenan , ka na dai lafiya ko ? " gyada mata kai ya yi ya na fadin " zan tafi , idan na samu lokaci zan dawo " ya kai karshen ya na kokarin tashi da sauri Mama ta ce mishi " don Allah idan za ka dawo ka taho min da Auta ina son ganin ta " " in sha Allah " ya fada a takaice ba tare da ya juyo ba , ya na cire button din kofar ya cire security ya bude kofar ya sa kafa ya fita ya bar mama nan zaune bangaran Malik kuwa kai tsaye part din ya baro , ko da ya fito a na shirye shiryen kirayen Sallar Azahar , kai tsaye Mosque ya wuce , ko da ya kammala Sallat ya nufi likita wajen MALIKAT AL'UMU ▪TESNIM zaune ta ke cikin garden saman ciyayi ta na cirar flowers ta na wakar ta , da allamun yau ta na cikin annashuwa ta na a haka ta ga an miko mata rose ta bayan ta cak ta tsaya da wakar ta , ta na bin rose din da kallo , kafin ta juya nan ta ga Abdoul tsugunne a bayanta ya saki wani cool murmushi a hankali ta kai hannu ta karbi rose din ta na yi mishi godiya a hankali ya dawo gabanta shi ma ya zauna a kassa ya ce mata " da allamun yau ki na cikin farin ciki ? " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta gyada mishi kai ba tare da ta ce komai ba " ko zan iya sannin dalilin ? " ya fada ya na daga mata gera guda ba tare da ta dago kai ba ta ce mishi " ai ka fi kowa sani " murmushi mai dan sauti ya yi ya ce mata " shikenan , tashi mu koma ciki " noke mishi kafada ta yi ta na fadin " ni na fi jin dadin zama a nan , yanayin garin yau akwai dadi " " hmmm shi ya sa ki ka taho ki ka bar ni , sai da na bude ido na ga baki kusana " " sorry ba na son na tashe ka ne " ta fada cikin sanyin murya a hankali ya mike tsaye , sannan ya mika mata hannu ya na fadin " tashi mu koma , na shirya miki wani abu " " da gaske ? " ta fada ta na dago kai ta kalle shi gyada mata kai ya yi ya na sakin mata wani kyawatencen murmushi a hankali ta daura hannunta saman nashi ta mike tsaye a hankali a tare su ka fara takawa ba tare da ya ce mata komai ba har su karaso part din shi kai tsaye bedroom din shi su ka wuce ya na rike da hannunta sai da su ka shigo tsakiyar dakin sannan ya saki hannun ta cikin rudu ta ce mishi " ina abun da ka shirya min ? " ta fada dan ita ba ta ga komai ba cikin dakin a hankali ya zagayo da hannayan shi saman cikin ta ya rungume ta ta baya ya kontar da kan shi saman shoulder din ta cikin nitsuwa ya ce mata " wa ya ba ki izinin fita ? " " hmmm dama dan ka yi min fada ne ka sa na dawo ? " ta fada ta na daura hannayan ta saman nashi a hankali ya girgiza mata kai ya na cewa " no , kawai dai ban ji dadi ba na bude ido ban gan ki ba , please ki daina tafiya ki bar ni " a hankali ta juyo ta rungume shi ta kontar da kan ta saman kirjin shi wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " sorry my baby , kawai dai ba na jin dadin jikin na , shi ya sa na fita na sha iska " " da gaske ? " ya fada ya na dago kai da ga saman shoulder dinta a hankali ta gyada mishi kai allamun Eh " shikenan , mu ja na yi miki tausa " da sauri ta dago da ga jikin shi ta na fadin " Tausa kuma ? " gyada mata kai ya yi ya na kai hannun ya zame Alkyabar jikin ta , ya tila saman sofa , sannan ya riko zip din rigar ta ya fara yin kassa da shi da sauri ta raba jikin ta da nashi ta na zaro idanu ta ce " me ka ke shirin yi haka ? " " tausa zan yi miki mana " tsuke fuska ta yi ta na kallon shi ta ce " tausa kuma shi ne ka ke kokarin cire min riga ta ? " wani cool murmushi ya sakin mata ya na daga mata gera allamun Eh da sauri ta girgiza mishi kai ta na cewa " no , ni ba na so , na ma tafi wanka zan yi " " mu je na yi miki " ya fada ya kashe mata ido guda wata muguwar harara ta wurga mishi ta na fadin " ni yarinya ce da za ka yi min wanka ? a hankali ya girgiza mata kai ya na fadin " no ke ba yarinya ba ce , shikenan tafiyar ki " ya kai karshen ya na takowa bakin gadon shi ya zauna ya fido wayar shi da ga cikin aljihu ya fara latsawa tsayawa ta yi ta na kallon shi ta na sakin wani cool murmushi a hankali ta kai hannu ta ida zuge zip din rigar ta , sannan ta yi kassa da ita ta fida ta , sai underwear kadai a jikin ta a hankali ta tako bakin gadon ita ma ta zauna geffen shi , ta zagayo da hannayan ta a kugun shi , ta rungume shi ta lumshe idanun ta wani dan karamin murmushi ya saki kafin ya daura hannun shi saman bayan ta ya kai lips din shi saman forehead din ta ya manna kiss ya na fadin " kin fasa yin wankan ? " girgiza mishi kai ta yi ta na turo dan bakin nan nata ta ce " ni kai za ka min " " yanzu fa ki ka ce ba ki so na yi miki ? " ya fada ya na kai hannu saman bedside drawer ya ajiye wayar shi " to ai yanzu kuma na ce ina so , kuma dole ka min ko kuma na yi maka kuka " ta fada cike da shagwaba wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce " ba sai an yi haka ba , tashi mu tafi " wani murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta dago da ga jikin shi a hankali ya mike tsaye kafin ya juya ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak kamar baby ya juya ya fara takawa ya nufi toilet ya na fadin " ya na ji kin kara nauyi ? " murguna mishi baki ta yi ta na kauda kai gefe ba tare da ta ce mishi komai ba dai'dai lokacin da ya shiga toilet da ita ya sa kafa ya medo kofar a tom ni bari na juya tun da hakane abun ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 BOOK ________3 👑✌ ______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________ { P A G E ………15 🌹🕊} ▪INAYA a hankali ta ke tafiyar ta cikin masarautar , ta na sanye da wata Abaya pink color ta yi Rowling veil din ta a kai ta na tafiya cike da nitsuwa ta na a haka kawai ta ji ta buge mutum har sai da su ka yi wani dan baya a tare wani dan karamin tsaki Rouksar ta ja ta na fadin " wai ke don Allah kullum sai kin buge ni , ba ki gani ne ko kuwa ? " shiru Inaya ta yi ta na bin ta da ido babu ko kiftawa hararrar ta Rouksar ta yi kafin ta raba ta geffen ta za ta wuce cak Inaya ta riko hannun ta , ta medo ta baya da karfi a razane Rouksar ta ce mata " ke lafiyar ki kuwa ? " cikin sanyin murya Inaya ta ce mata " ina ki ka boye shi ? " Duk Rouksar ta ji gaban ta ya fadi , murya na kerma ta ce mata " me me ki ke magana a kai ? " " kar ki ce za ki raina min hankali , ki fada min ina ki ka boye shi " Inaya ta fada cike da isa kamar ba ita ba ce wannan uwar shagwabar ba " kin ga ban san abun da ki ke cewa ba , ki ba ni hanya na wuce " " shikenan , amma ki sani ba zan kyale ki ma , macijiya kawai " Fadin Inaya ta na murguna mata baki kafin ta raba ta geffenta ta wuce wata yar karamar ajiyar zuciya Rouksar ta sauke ta na fadin " kai Aymane , ka cuceni wlh , dole na bar masarautar nan cikin daren nan " ta na gama fadar haka ta fara takawa ta bar wajen ita ma bangaran Inaya kai tsaye cemetery din masarautar ta nufa , ko me ta je yi cen ba ta ma tsoron fatalwa ? 🤔🤔 sai da ta karanta addu'a sannan ta shiga cemetery din ta na shiga idanun ta su ka sauka kan Malik , tsaye bakin wani kabari ya rike hannayan shi a baya kabarin zagaye ya ke da wasu flowers gwanin burgewa sai da ta yi tafiya mai dan nisa , dan wajen ba karamin girma gare shi ba sannan ta karaso geffen shi cikin sanyin murya ta ce " yaya Zayd ! " a razane ya juya ya na kallon ta , har ga Allah ya ji tsoro , a hankali ya bude baki ya ce " me ki ke yi a nan ? " wani dan karamin murmushi ta sakin mishi ta na fadin " kai ma me ka ke yi a nan ? " a hankali ya juya kan shi ya ci gaba da kallon kabarin da ke gaban shi sai da ya dauki lokaci kafin ya sake ce mata " ya a ka yi ki ka san ina nan ? " " ummmm , ni ma ban sani ba , jiki na ne ya ba ni ka na nan " ta fada cike da shagwaba shiru ya yi bai ce mata komai ba ya na a haka ya jiyo Muryar ta ta na dariya kassa kassa a hankali ya juyo ya kale ta ya ce " why did you laugh ? " juyowa ita ma ta yi ta kalle shi ta ce " uncle ya ce ba ka ji dadin rayuwar ka ba da wannan uban miskilancin naka " ta kai karshen ta na sakin wata yar karamar dariya dan zaro idanu ya yi a rude ya ce mata " ki na da hankali kuwa ? ki na jin abun da ya ke cewa ? " gyada mishi kai ta yi allamun Eh ba tare da ta ce komai ba a hankali ya juya ya kalli gaban shi ya na cewa " ya a ka yi ni ba na jin shi ? " daga mishi kafadun ta yi ta na cewa " ya ce shi ma bai sani ba " shiru ya yi bai ce mata komai ba ya ga allamun idan ya biye mata sai ya zauce ya na a haka ya jiyo Muryar ta ta na fadin " baby uncle ya ce , da allamun ka angonce dan ya ga ka kara kyau har da haske ma " wani dan karamin tsaki Malik ya ja ya na cewa " ka mutu ma ba za ka kyale ni ba ? " wata yar karamar dariya Inaya ta yi ta na cewa " ya ce kai babyn shi ne ba zai kyale ka ba " cikin sanyin murya Malik ya ce " ina matukar kewar ka , why za ka tafi ka bar ni ? ba ka san irin halin da na ke ciki ba a yanzu " wani cool murmushi Inaya ta saki kafin ta kai hannu ta riko nashi hannun ta ce " ni ma ina matukar kewar ka babyna , amma ba yadda zan yi haka kaddarar ka ta zo , ina matukar alfahari da kai , ina alfahari da Malik din da ka zama , ni dama na sani na bar magaji a bayana " cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " no Abbi , ba na so , ba ka san abun da ke faruwa cikin rayuwata , na kasa samun sukuni tun lokacin da na hau wannan kujerar nan " " shikenan , ka sauka , ba zan ga laifin ka ba , amma ni ban haifi ragon namiji ba , dole sai ka zama jarumi in ka na son zama kan kujerar nan dan ba a yi ta dan rago ba , ba ka san irin abun da na fuskanta lokacin da na hau kujerar nan ba , ba ka san irin tubbun da a ka sha yi min ba , amma ka je ka tambayi Ammien ka , za ta fada maka yadda a ka raba ta da mahaifar ta sannan a ka kashe mata yaron ta " ta na gama fadar haka ta ja wani dogon nunfashi har da lumshe idanun ta bayan zaro idanu ba abun da Malik ke yi , hakan na nufin MALIKAT INAS ta taba haihuwar namiji ? a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya juya ya kalle ta ya ce mata " my Cutie za ki iya komawa cikin masarauta ina zuwa " shagwabe mishi fuska ta yi ta na cewa " ba za ka jima ba ? " gyada mata kai ya yi ya na fadin " Eh , ba zan jima ba " ba ta ce mishi komai ba ta saki hannunshi ta juya da gudu ta bar wajen da sauri ya ce mata " yi a hankali " ya fada da dan karfi dan kar ta ji ciwo ba musu ta rage gudun ta da kallo ya raka ta har sai da ta bar cemetery din sannan shi ma ya juya ya fara takawa cike da nitsuwa ya bar wajen ▪MALIK bakin shi da Sallama ya shigo parlourn MALIKAT INAS zaune ta ke saman Sofa ta na rike da kur'ani ta na karantawa cikin nitsuwa a hankali ta dago kai ta na amsa mishi sallamar ta na ganin shi ta saki wani kyawatencen murmushi ta na fadin " babyna , na zata ka na cen ka na hutawa , ya a ka yi baby ta baro ka ka fito ? " bai ce mata komai ba ya karaso gaban ta ya zauna a kassa ya kontar da kanshi saman laps din ta a hankali ta rufe kur'anin hannunta ta ajiye gefe , sannan ta daura hannun ta saman kanshi ta fara shafawa a hankali ta na fadin " ka daina saka damuwa a ranka babyna , in sha Allah komai zai zo karshe , idan ka na saka damuwa a ranka za ka iya samun matsala ka sani ko ? " slowly ya bude baki cikin sanyin murya ya ce mata " na sani Ammie in sha Allah zan rage " wani cool murmushi ta saki ta sunkuyar da kai ta manna mishi kiss a forehead ta na sa mishi Albarka a hankali ya dago kan shi ya ce " Ammie , please ina son na yi wata tambaya ina fatan hakan ba zai bata miki ba ? " gyada mishi kai MALIKAT INAS ta yi a hankali ba tare da ta ce komai ba dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " Ammie , bayan RIANNA kun taba samun wani babyn ? " cak MALIKAT INAS ta tsaya waje guda , nan take yanayin face din ta ya sauya kamar ta na shirin yin kuka da sauri Malik ya ce mata " Ammie , bari zancen kawai , ni ma ban san abun da ya sa na yi miki wannan tambayar ba , i'm sorry " wani cool murmushi MALIKAT INAS ta saki kafin ta ce " NAYEL , sunan shi NAYEL , ku na kama sosai da shi kamar an tsaga kara , har wadanan Hazel eyes din na mahaifin ku , lokacin da ka shigo duniya na yi tunanin kamar Nayel di na ne ya dawo " ta kai karshen hawaye na zubo mata a hankali Malik ya dago hannu ya goge mata hawayen ta wani cool murmushi ta saki ba ta ce mishi komai ba sai da ya goge mata hawayen ta sannan ya ce " fada min , me ya same shi ? " dan jinkirtawa MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " ni ma ban sani ba , lokacin da na haife shi ba na cikin hayacina saboda tsananin nakudar da na sha , bayan na bude ido na na gan shi konce a gefe na , ya na wuntsila kafafun shi gwanin burgewa , a ranar mahaifin ku ruwa kawai a bai zuba ba a kassa ya sha , ban taba ganin irin farin cikin da ya yi a ranar , musaman ya bude bankin masarautar , duk wata masarauta da ke karkashin Daular Saudiya sai da ya ba da makudan kudade a yi sadaka , a ranar kassa rufe bakin shi ma ya yi ko wane lokaci sai dai ya yi murmushi ko yi wata yar karamar dariya specially idan ya kalle shi konce a gefena , ina shirin gobe zan koma part di na kawai su ka raba ni da shi , mu na konce cikin Room din mu , na fara jiyo kukan shi sama sama a disashe , a hankali na bude idanu , nan na gan shi sai faman kuka ya ke yi da karfi jikin shi cike da sarar maciji sai zubar da jini ya ke , kafin ma na sauko da ga saman gadona , ya koma ga mahallicin shi " cikin rudu Malik ya katse ta da cewa " ya isa haka Ammie , ya isa " ya fada saboda ya ga ruwan hawayen da ta ke yi nan take ta saki wani dan karamin kuka ta kassa cewa komai a hankali ya mike ya zauna geffenta ya rungume ta ya na fadin " ya isa haka Ammie , I'm sorry , ki daina kukan nan please " a hankali ta dago da ga jikin shi ta sa hannu ta goge hawayen ta sannan ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " Ni ai baby na bai mutu ba , ba ga nan ba tare da ni " wani dan karamin murmushin geffen fuska ya yi mata ba dan ya so ba sai dan ya na son ya kontar mata da hankali hannu ta kai saman kumatun shi kafin ta matso ta manna mishi kiss saman forehead ta na fadin " I really love you my baby " " I love you Too Ammie " ya kai karshen ya na riko hannun ta ya manna mata kiss a baya wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " shikenan yanzu tashi ka tafi , ka na ji an fara kiran sallat " " okay , see you later " ya fada kafin ya mike a hankali ya nufi kofar fita ta fice da kallo ta raka shi har sai da ya fita sannan ta saki wani cool murmushi ta tashi ita ma ta nufi corridor ta koma bedroom din ta ▪AFTER SOME HOURS ▪INAYA konce ta ke saman doguwar Sofa , ta na sanye da wasu kananan kayan barcin ta ko underwear ba ta saka ba , ta na rike da bowl cike da popcorn ta na ci ta na kallon Tv ta na a haka Malik ya shigo parlourn ya na sallama ta na ganin shi ta tsuke fuska ta kauda kai gefe , ko sallamar shi cikin zuciya ta amsa mishi ita ya na ganin haka ya tabbatar yau zai sha rigima dan da ga gani fushi ta ke da shi bai ce mata komai ba ya karaso cikin parlourn ya nufi corridor ya shiga bedroom din su ta wutsiyar ido ta raka shi da kallo , ta na ganin ya wuce ta ko sannu bai ce mata , kawai ta saki kukan shagwaba ta na halba kafafun ta sama ta na turo dan bakin nan nata har da wasu hawayen iskanci , kamar ba ita ta kyale shi da farko ba har da kauda kai sai da ta dauki wajen good 45 minutes ita kadai ta na faman gungunin ta , kafin ta ga ya fito da ga cikin corridor da ga shi sai short da allamun wanka ya yi ta na ganin shi , ta sauke bowl din hannun ta kassa , ta juya ta ba shi baya a hankali ya karaso wajen sofar bai ce mata komai ba ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak kamar baby ya juya da ita ta na jin ya dauke ta , ta lumshe idanun ta ta kauda kai gefe allamun yau fa da gaske ta na fushi da shi shi kuwa kai tsaye saman bed din su ya sauke ta , sannan ya haye saman ta ya riko hannayan ta ya yi mata runfa da fafadar kirjin shi ya na kallon yada ta ke faman turo dan bakin nan nata tsayawa ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa jin shiru ya sa ta bude idanunta a hankali , ba su sauka ko ina ba sai cikin nashi daga mata gera guda ya yi ya na fadin " fushi ki ke da ni ? " kauda kai gefe ta yi ta na fadin " ban sani ba , me ka gani ? " " nothing , just you're so beautiful " ya fada cikin sanyin murya ba ta lokacin da ta saki wani kyawatencen murmushi har sai da dimple din ta ya lotsa amma duk da haka ba ta juyo da kan ta ba a hankali ya saki hannayan ta , ya mike zaune saman guyiwowin tsakanin cinyoyin ta ya kai hannu ya yi sama da rigar barcin ta ya cire mata ita ya ajiye saman bedside drawer , ta na jin ya fido mata riga ta lumshe idanun ta a hankali ta na haka ta ji saukar lips din shi saman nipple din ta , ya daura hannun shi saman gudan slowly ta bude idanun ta , ta juyo da kan ta , idanun ta ba su sauka ko ina ba sai cikin nashi dan shi ma ita ya ke kallo wani dan karamin murmushin geffen fuska ta yi mishi kafin ta dago hannun ta a hankali ta daura saman kan shi , ta zare pin da ya daure gashin shi , ta sa hannuta cikin gashin duk ta birkice mishi shi wani dogon nunfashi ya ja ya lumshe idanun shi a hankali kamar mai jin barci ya sake bude su cikin nata a hankali ya dauke bakin shi da ga saman nipple din ta ya matso da face din shi kusan face din ta ya na kallon cikin idanunta ya ce " so ki ke ki gama rikita ni ko ? " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce mishi " Ummm , ni ba abun da na yi " dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce mata " kin san wani abu ? " girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " um sai ka fada " shiru ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa , ya rasa dalilin da ya sa duk lokacin da ya ke kallon ta haka ya ke ji wani mugun shauki cikin zuciyarshi musaman a irin wannan yanayin ganin yadda ya tsare ta da idanu ya sa ta cewa " baby , fada mana kai na ke sauraro , duk ka sa na kagu " ta kai karshen ta na turo mishi dan bakin nan nata a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya kara matso sa face ya hade forehead din su ya na kallon cikin idanunta , murya kassa kassa ya ce mata " ina son mu samu baby boy " dan zaro idanu ta yi ta na kallon shi baki sake , wata yar siririyar kara ta saki ta na yar karamar dariya ta ce " da gaske ka ke ? ka na son mu samu baby ? " gyada mata kai ya yi , ya kai kai lips din ta saman wuyan ta ya manna kiss , ya na a haka kawai ta ji ta zagayo da hannayanta a wuyan shi ta rungume shi tsam kamar na ce zan kwace mata shi a hankali ya ce mata " to madam sake ni kar ki kashe ni , irin wannan shakar " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta janye hannayanta da ga saman wuyan shi ta na fadin ' i'm sorry baby , kawai dai am so happy " a hankali ya sauka da ga jikin ta ya koma bakin gadon ya zauna ya na fadin " da gaske ? na ji shikenan ina zuwa " ya fada ya na kokarin tashi da sauri ta riko hannunshi ta marairaice fuska ta na fadin " baby ina kuma za ka je ? " " kar ki damu , fruits ne zan je na dauko mana , na fara jin yunwa " wata yar karamar dariya ta yi ta na fadin " baby dama ka na iya jin yunwa ? " " no , robot ne ni ba na cin abincin , sake ni , ina zuwa " ba musu ta sake mishi hannu ta na fadin " ni ma ina so tom " " tasso mu tafi " ya fada ya na mika mata hannu da sauri ta daura hannunta saman nashi , ta mike zaune ta sauko da ga saman gadon da allamun ta manta babu riga a jikin ta a hankali ya juya ya dauki rigarta ya saki hannunta sannan ya saka mata ita , ya riko hannun ta su ka baro dakin kai tsaye dining room ka nufa , da kan shi ya janyo mata chair ta zauna , sannan ya janyo ta geffenta ya janyo tray din fruits din a gaban su a tare su ka fara shan fruits din nan , ta na ba shi a baki shi ma ya na ba ta , ta na zuba mishi shagwaba sai da su ka ji sun koshi sannan su ka tashi su ka koma bedroom din su da ga nan kuma su ka shiga sabon aiki ▪WASHE GARI ⛅ a hankali ya ware idanun shi ya na karanto addu'ar tashi da ga barci , sannan ya mike zaune a hankali ya na sauke ajiyar zuciya a hankali ya juya da kan shi , nan ya ga Inaya konce babu riga a jikin ta , sai duvet din da ya rufe ta zuwa kugu tsayawa ya yi ya na kallon ta ya na tuno irin sambatun da ta zuba mishi daren jiya , ji ya yi kamar duk lokacin da su ka yi sex na jiya ya fi kowane dadi a hankali ya daura hannun shi saman forehead din ta kafin ya sunkuyo da kan shi ya manna mata kiss murya kassa kassa ya ce " lokacin tashi da ga barci ya yi " ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【BOOK ________3 👑✌】 ______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________ { P A G E ………16 🌹🕊} a hankali ya daura hannun shi saman forehead din ta kafin ya sunkuyo da kan shi ya manna mata kiss murya kassa kassa ya ce " lokacin tashi da ga barci ya yi " cikin magagin barci ta ce mishi " Nesi ki kyale ni barci na ke ji " ta kai karshen ta na juya mishi baya a hankali ya zagayo da hannunshi a kugunta ya janyo ta jikin shi ya na fadin " ba ita ba ce , bude ido ki gani " ko jin shi ba ta yi da ga gani ta na jin dadin barcin ta " ni fa ki na neman ki tsayar da ni fada na ke son mu tafi , amma ni na san maganin ki " ya kai karshen ya na fiddo tongue din shi ya sa cikin kunnenta ya fara juya ta a ciki ba shiri ta ware idanun ta , ta janye kanta da sauri , ta juyo ta na kallon shi daga mata gera guda ya yi ya na fadin " lafiya ki na min irin wannan kallon ? " " why za ta tashe ni ? ina mafarki na mai dadi " ta fada ta na shagwabe fuska a hankali ya kon ta ha juya su na fuskantar juna ya dago kan shi da hannu ya na fadin " uhm , mafarkin me ki ka yi , fada min na ji " wani kyawatencen parlour ta saki kafin ta ce " mafarki na yi mun sabu kyakyawan baby boy mai kama tak da kai , har wadanan Hazel eyes din naka , sai dai shi ya na murmushi ba kamar kai ba " ta kai karshen ta na wata yar karamar dariya a hankali ya kai hannu saman kugun ta ya janyo ta jikin shi ya na fadin " uhm , ai ni ma ina murmushi , kawai dai yanzu ba lokacin yin murmushina ne ba " " shikenan na ji , na fada maka sunan babyn mu ? " gyada mata kai ya yi allamun Eh " amma sai ka yi min alkawari idan mu ka haifi baby boy sunan za ka saka mishi " ta fada cike da shagwaba dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " shikenan , na yi miki alkawari " wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta ce mishi " Nayel " Har wata muguwar faduwa gaban shi ya yi ya na zaro idanu ya na kallon ta " baby , ko sunan bai yi maka ba ? " ta fada ta na marairaice mishi fuska a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya kai lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss ya na fadin " it's perfect , tashi mu je mu yi wanka " gyada mishi kai kawai ta yi kafin ta sauko da kafafun ta kassa ta mike ta fara takawa a hankali ta shige toilet sai da ya bari ta shiga sannan ya kai hannu cikin duvet din ya fara neman short din shi ya saka sannan ya janye duvet din ya tashi ya shiga toilet din shi ma a tare su ka yi wankan su , su ka fito su ka shirya a tare sannan su ka baro part din , amma ba su wuce fada kai tsaye ba , sai da su ka fara biyawa wajen MALIKAT AL'UMU , Malik ya ga mahaifiyarshi , ta na nan dai konce kamar gawa , ko motsi ba ta yi , ga shi doctor sun kasa gano abun da ke damun ta a haka ya gama abun da zai yi , su ka baro Hospital din , har ya budewa Inaya kofar motar su kawai ya ga ta tsaya ta kurawa waje guda ido ta na sakin murmushi a hankali ya juya ya kalli wajen da ta ke kallo nan ya ga Shadow ya nufa su da mugun gudu , dogarai na biye da shi da gudu su na neman su kama shi amma ina ya tsere musu a hankali Inaya ta yi taku biyu gaba dai-dai lokacin da Shadow ya karaso wajen ta , ya tsaya cak ya na kuka wani cool murmushi ta saki kafin ta ce " ni ma na yi kewar ka " ta kai karshen ta na daura hannun ta saman shi a hankali ya juya ya dan rinsina allamun ta hau a hankali ta juya ta Kalli Malik da ya tsare ta da idanu , a iya sannin shi , bayan mahaifinshi babu wanda ya taba hawan Shadow har shi kan shi cikin sanyin murya ta ce mishi " baby , ya ce akwai abun da ya ke son ya gwada min zan iya tafiya ? " ta kai karshen ta na marairaice fuska gyada mata kai kawai ya yi kafin ya shiga cikin motar shi , da sauri guard ya rufe kofar , driver ya tada su ka nufi Fada su na barin wajen Inaya ta juya a hankali ta haye saman bayan Shadow murya kassa kassa ta ce mishi " yi a hankali , ka ji ? " wani dan karamin kuka ya yi kafin ya fara gudu da ita , duk in da ta wuce sai an bi ta da kallo , kowa ya na mamakin yadda a ka yi Shadow ya yarda ta hau saman shi , dan duk wanda ya taso cikin masarautar ya san Shadow ba ya yarda da kowa sai Malik Hicham ita kuwa Inaya ba su ma san su na yi ba , sai gudu Shadow ya ke yi da ita kai tsaye cen bayan masarautar ya nufa da ita inda babu kowa , ko dogarai babu sai da ya karaso wajen wata katuwar bishiya sannan ya tsaya , ya dan rinsina allamun ta sauka ba musu Inaya ta sauka da ga saman bayan shi , ta na bin wajen da kallo kafin ta kalli Shadow ta ce mishi " me ya sa ka kawo ni nan ? " shiru ya yi ya na kallon ta , a hankali Inaya ta fara bin wajen da kallo ta ga babu kowa a wajen sai ita da Shadow sai Allah a hankali ta nufo bishiyar nan , ta fara zagayen ta , ta na kallon ta da ga sama har kassa a hankali ta daura hannunta saman bishiyar , kamar wadda electric current ya kama haka ta janye hannunta , ta yi baya ta na kallon bishiyar zuciyar ta na duka uku uku wata yar karamar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta dago hannun a hankali ta na kokarin mayar da shi saman bishiyar wannan karan ma haka ta janye shi , har da sakin wata yar karamar kara ta na yin baya karewa bishiyar kallo da kyau ta yi kafin ta nufi Shadow ta Haye bayan shi ta na fadin " mu je ka kai ni Fada " a hankali Shadow ya mike ya juya su ka bar wajen da mugun gudu ya nufi hanyar Fada da ita ▪MALIK bakin shi da Sallama cen kassan makoshi ya shigo fadar , ta na cike ko da mutane sai tattaunawa su ke yi su na ganin Malik wajen ya yi tsit , wani dan karamin tsaki Aymane ya yi ya na kauda kai gefe cikin zuciyar shi ya na cewa " kash , matsiyaci kawai , wlh sai na ga bayan ka " da sauri Diya ya mike da ga saman sofar ya nufi Malik ya rungume shi murya kassa kassa ya ce " i'm really HAPPY to see you , why ka taho , ka bari har ka kara samun karfin jikin ka mana " ya kai karshen ya na raba jikin shi da na Malik murya cen kassan makoshi ya ce " no , mu je kawai " ya fada ya na fara takawa da sauri mutanan wajen kowa ya mike tsaye su na sunkuyar da kai allamun girmamawa Malik kuwa kai bi ta kan su ba ya nufi chair din shi ya zauna , Diya ya koma geffen shi ya tsaya ya na zama kowa ya koma ya zauna , su na mika sakon gaisuwar su , su na yi mishi ya jiki gyada musu kai Malik ya ke yi sai da su ka Kamala gaishe shi sannan ya juya ya kalli Diya ya ce " zaman me ku ke yi ? " dan jinkirtawa Diya ya yi kafin ya ce " ranka shi dade dama a kan kokarin kashe da a ka yi ne , ina ga General Abdallah zai fi dacewa ya yi muku bayani " ya kai karshen ya na kallon General a hankali General ya mike ya na fadin " ranka shi dade , wannan karan shi ne na biyu da a ka yi kokarin kashe ka , na farko marigayi Malik ne ya tafi a madadin ka , mun kuma kamo wanda su ka saka a yi aikin , kuma an ba su hukunci dai'dai abun da su ka aikata , yanzu kuma an sake kokarin kashe ka , hakan na nufin bayan Miram da Mohammed akwai wasu da ke son ganin bayan ka ranka shi dade " gyada kan shi Malik ya yi a hankali kafin ya ce " and ? " ci gaba da Magana General ya yi ya na fadin " ranka shi dade , mun fara investigation a kan wannan case din , a ranar fruits din da ka sha da ga part din MALIKAT AL'UMU ya fito , duk wasu bayi da ke kula da bangaran MALIKAT AL'UMU yanzu haka su na hannun mu , bayan mun yi wa wasu da ga cikin su tambayoyi , sun ce Gimbiya Tesnim ce ta ba da umarnin a shirya muku fruits din , duk yadda a ka yi wani ya yi anfani da wannan damar ce dan ya ga bayan ka " shiru Malik ya yi ya na kallon shi ba tare da ya ce komai ba har sai da General ya gaji da tsayuwar shi a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " ku saki bayin da ku ka kama , kowane ya koma bakin aikin aikin shi " duk mutanan wajen sai da su ka zaro idanu jin abun da Malik ya ce cike da rudu General ya ce " amma ranka shi dade........ " bai kai karshen maganar shi ba Malik ya katse shi da cewa " General ba shawara na ke ba ka ba , umarni ne , duk wanda ya yi kokarin kashe ni ya je shi ya sani , kuma ai ka na gani , ga ni nan tsaye a gaban ka , han mutu ba , ko na mutu ? " a hankali General ya girgiza mishi kai ya na fadin " a'a ranka shi dade " " okay , ka sa a sake su yau din nan " ya na gama fadar haka ya kauda kai gefe a hankali General ya koma saman sofar shi ya zauna ya na kallon Malik ya na mamakin wane irin mutum , a yi kokarin kashe ka , amma ka ce a bar zancen kawai ya na zama Inaya ta shigo fadar ta na sallama a tare duk su ka juyo su na kallon ta , har shi kan shi Malik a hankali ta fara takawa cikin fadar duk inda ta wuce sai sun dan sunkuyar da kai su na gaishe ta cikin girmamawa dan a yanzu a matsayin MALIKAT din su ta ke ita kuwa ba ta bi ta kan su ba , ta nufi Malik da ya tsare ta da ido babu ko kiftawa sai da ta karaso tsakiyar fadar sannan ta tsaya cak ta na kallon Malik wani dan karamin murmushin geffen fuska ta yi kafin ta ce " ina mika gaisuwa ta ga shugaban wannan kassar mai Albarka " ta fada ta na dan rinsinar da kai har cikin zuciyar shi maganar ba karamar dariya ta so ta bashi ba , amma sai ya danne ba shi kadai ba duk mutanan wajen sai da su ka saki wani dan karamin murmushi su na kallon ta shi kuwa Diya sai da ya yi murmushi mai dan sauti kafin ya ce " mai martaba na amsa gaisuwar uwar gidan shi , sarauniyar kassar Saudiya har shi kan shi mai Saudiyar " ba shiri Malik ya juya ya kalli Diya da ke ta faman qumshe dariya dama da gangan ya fadi hakan sarai Diya ya lura da irin kallon da Malik ke yi mishi amma bai kula shi ba sai ma ci gaba da maganar shi ya yi ya na fadin " me ke tafe da shugabar mu a yau ? " dan jinkirtawa Inaya ta yi kafin ta ce " ranka shi dade , akwai wata bishiya bayan masarautar nan , ita kadai ce a wajen , ina son a cire ta " cike da rudu kowa ya ke maimaita abun da ta fada har sai kanshi Diya sai da ya ce " bab.... ranki shi dade , bishiya kuma ? wace irin bishiya ? " wani dan karamin murmushi ta saki ta na fadin " Bishiya dai , na san da wuya ku san da ita saboda cen bayan masarautar ta ke da ga yamma , babu komai a wajen sai wannan bishiyar , ina son a cire " har Diya ya bude zai yi magana Malik ya daga mishi hannu ya na fadin " ku yi abun da ta ce " cikin rudu Diya ya ce " amma ranka shi dade , me ye laifin bishiyar , a .... " cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " ku yi abun da ta ce , yanzun nan " gyada mishi kai Diya ya yi a hankali kafin ya bawa wasu dogarai umarni a kan su je su cire bishiyar da ke bayan masarautar da ga yamma , ba musu wasu dogarai har guda shidda su ka fice fadar dan cika umarnin Malik su na fita Inaya ta saki wani kyawatencen murmushi ta sunkuyar da kai ta na fadin " na gode ranka shi dade " gyada mata kai kawai Malik ya yi da allamun na miskilancin da izzar a sama su ke a yanzu " zan iya tafiya ? " ta fada cikin sanyin murya yanzu ma gyada mata kai ya yi ba tare da ya ce komai ba ya na kallon ta wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta juya ta fice fadar ta na fita Diya ya sunkuyo wajen Malik ya na fadin " Malik , ni fa ban ga dalilin cire bishiyar nan ba , yo ni ko zaman ta ban san da shi sai yanzu da ta yi maganar " kassa kassa Malik ya ce mishi " ni kai na ban san da zaman bishiyar , amma tun da ta ce a cire ta , ita ta san dalilin ta na yi hakan " " okay " Diya ya fada a takaice kafin ya koma ya gyara tsayuwarshi , da ga haka su ka ci gaba da aikin su ▪INAYA a hankali ta turo kofar dakin da MALIKAT AL'UMU ke ciki ta na sallama a tare Rouksar da Tesnim su ka juya su na amsa mata sallamar ta , Tesnim na ganin ta ta saki wani kyawatencen murmushi ta na fadin " baby ! " da murmushi a face din ta Inaya ta karaso wajen Tesnim ta rungume ta , ta na fadin " barka da safiya Aunty Tesnim " murmushi mai dan sauti Tesnim ta yi ta na fadin " barka baby , hope ki na lafiya ? " " Fine " Inaya ta fada ta na raba jikinta sa na Tesnim a hankali Rouksar da ke zaune baya ta mike ta na fadin " Tes , ni zan tafi " da sauri Inaya ta ce mata " ina kuma za ki je ? ko dan na zo ne za ki tafiya ? " wata yar karamar dariya Tesnim ta yi ta na fadin " no baby ba haka ba ne , gida za ta koma dama ta zo ta yi min bankwana ne " dan tabe baki Inaya ta yi kafin ta tako gaban Rouksar ta ce "hmm kin gama aikin ki shi ne za ki tafi ko ? " wani dan karamin tsaki Rouksar ta yi kafin ta juya ta kalli Tesnim ta ce " Tes , sai mun yi waya " ta fada ta na kokarin takawa da sauri Inaya ta riko hannunta , ta medo ta baya da karfi ta na fadin " babu inda za ki je " ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【BOOK ________3 👑✌】 ______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________ { P A G E ………17 🌹🕊} a tare Tesnim da Rouksar su ka zaro idanu su na kallon Inaya a hankali Tesnim ta karaso geffen Inaya ta na fadin " baby , lafiya ki ka tsayar da ita ? me ya faru ? " da sauri Rouksar ta ce " Tes , ni fa ban san abun da na yi wa yarinyar nan ba , tun lokacin da na shigo masarautar nan duk ta dauki tsanar duniyar nan ta daura min kawai dan na ce ta rabu da Malik , ni da farko ban san abun da ke tsakanin su ba shi ya sa na yi mata wannan kashedin saboda ina son shi , amma kin gani yanzu na bar zancen , asali ma Daular Ottoman zan koma " a hankali Tesnim ta kai hannu saman shoulder din Inaya ta na wani dan karamin murmushi ta ce " baby , na san kishi ki ke yi , kar ki damu kanki , Malik ba shi da wata mata a duniya bayan ke , please ki sake mata ku yi bankwana , may be shi ne last time za ku ga juna " wani cool murmushi Inaya ta saki kafin ta ce " ba za ta bar wajen nan ba sai ta cire abun da ta yi wa momy , idan kuma ta dauka da wassa na ke bismillah ga hanya nan " ta kai karshen ta na nuna mata hanyar fita cikin bacin rai Rouksar ta ce mata " ba ki da hankali wlh " ta kai karshen ta na fara takawa da sauri Tesnim ta bi bayan ta ta na fadin " Rouksar , please ki ts....... " ba ta kai karshen maganar ta ba ta ga Rouksar ta tsaya cak ta na sakin wata yar karamar kara ta dafe saitin zuciyar ta " Rouksar , lafiya ? " Tesnim ta fada ta na nufar Rouksar da sauri Inaya ta riko hannun ta , ta na fadin " Ki tsaya kar ki taba ta " ta kai karshen ta na janyo ta da karfi ta yo baya har sai da ta fadi kassa a rude Tesnim ta mike ta na kallon Inaya ta ce " baby , lafiyar ki kuwa ? " ta kai karshen ta na fara takawa za ta nufar Rouksar da ta Zube a kassa ta na murkuso da sauri Inaya ta riko ta da duk hannayanta biyu ta na fadin " Aunty Tesnim , kar ki taba ta , don Allah wlh za ta cutar da ke , asirin da ta yi wa momy ne na kare " cak Tesnim ta tsaya ta na kallon Inaya irin kallon nan na rudu kafin ta juya ta kali Rouksar a hankali Rouksar ta mike sai faman hakki ta ke yi , murya a disashe ta ce " me ki ka yi wa bishiyar nan ? " ta fada ta na kallon Inaya idanun ta cike da ruwa har wani lumshe su ta ke kamar mai jin barci cikin ko in kula Inaya ta ce mata " na sa a cire ta , kuma na san yanzu haka sun kusa Kamalawa " Dum Rouksar ta ji zuciyar ta ta buga wata yar karamar kara ta saki ta na fadin " No , me ya sa za ki yi haka , ba ki san abun da ki ka aikata yanzu , na tabbatar miki abun da zai biyo bayana ba za ki iya yaki da shi ba " ba ta gama rufe bakin ta ba Tesnim ta daga murya ta na fadin " ya isa haka , wai maganar me ku ke yi haka ? na kassa ganewa " Har Rouksar ta bude baki za ta yi magana kawai ta ga Ruhin MALIKAT AL'UMU ya shigo dakin ya nufi MALIKAT AL'UMU zai koma jikin ta a dubu dari Rouksar ta yi kokarin kamo shi ta na sakin wata yar karamar kara amma ina ko taku biyu ba ta yi ba ya shiga jikin MALIKAT AL'UMU wani irin dogon nunfashi MALIKAT AL'UMU ta ja kafin ta ware idanun ta a dubu dari ta mike zaune ta na nunfashi da karfi a dubu dari Inaya da Tesnim su ka nufe ta su na fadin " momy , momy " a rude MALIKAT AL'UMU ta ke kallon wajen ta na fadin " Baby , Tesnim , me mu ke yi a wajen nan kuma ? " har Tesnim ta bude baki za ta yi magana su ka jiyo Muryar Rouksar ta na fadin " why , why za ki yi haka , ba ki san abun da ki aikata yanzu ba , wlh abun da zai biyo baya ya fi karfin ku baki daya " a rude su ke kallon Rouksar ta Zube a kassa , nan take idanun ta su ka sauya su ka koma na maciji , har skin din ta ta koma ta maciji a razane Tesnim da Inaya su ka saki kara su ka fada jikin MALIKAT AL'UMU su na sakin kara , MALIKAT AL'UMU kuma ta na faman karanto addu'ar tsari su na a haka kawai su ka ga Rouksar ta koma wani dankareren maciji wata irin razananiyar kara ce Tesnim ta saki ta na kara shigewa jikin MALIKAT AL'UMU ta na karanto kalmar shahada karar da ta saki ne ya sa Guards din da ke tsaye bakin kofar su ka shigo su na ganin macijin Rouksar su ka tsaya cak su na karanto kalmar shahada , nan take su ka fiddo gun su ka fara harbin shi amma ina ko a jikin shi , nan take ya sa wutsiyar shi ya buge guards din nan su ka yi cikin bango su ka fadi su na faduwa Inaya ta taba jikin ta da na MALIKAT AL'UMU da sauri Tesnim ta riko hannun ta ta na fadin " kar ki tafi za ta cutar da ke " da karfi Inaya ta kwace hannun ta , ta fara takawa ta nufi macijin nan lips din ta na motsi allamun ta karanto wani abu ta na karasowa dab da macijin nan idanun ta su ka koma bakin kirin ko digon fari babu , a hankali gown din jikin ta da Alkyabar ta su ka baki kirin , har wani bakin hayaki ke tashi da ga saman su , veil din ta ya warware da kan shi ya fado kassa , gashin ta ya fara yin sama , bakinshi ya kara cizawa har wani kwarri ya yi kamar an nadde shi Tesnim na ganin haka ta fadi sumamiya a wajen dan abun ya fi karfin ta , MALIKAT AL'UMU kuma bayan kalmar shahada ba abun da ke fitowa da ga bakinta , zancen guards kuma a bar ma maganar su dan tun bugewar ban da maciji ya yi musu , su ka sume a wajen a hankali Inaya ta daga hannu sama , kamar da ga sama wata katuwar sword baki kirin mai mugun tsawo ta fito cikin hannunta da ta daga sama move guda ta yi da hannunta ta raba macijin nan gida biyu da takobin hannunta nan take wata bakar guguwa ta tashi ta mamaye sa-san macijin nan kafin ta bace bat tare da macijin kamar ba a taba yi ba ya na bacewa ko Malik da Diya su ka turo kofar dakin su ka shigo kamar an koro su , lokacin da guards din nan su ka shigo dakin guda cikin su ya juya da sauri dan ya je ya fadawa Malik abun da ke faruwa cak Malik da Diya su ka tsaya su na kallon Inaya tsaye da wannan sword a hannun ta ga idanun ta sun koma bakin kirin ba karamar razana Diya ya yi ba har ya fara karanto kalmar shahada a hankali Malik ya daga kafa ya karaso cikin dakin , kafin ya yi taku biyu wannan sword din hannun ta ta bace bat , kaya jikin ta su ka koma kamar da farko , a hankali ta fara lumshe idanunta , ta fara yin kassa allamun sumewa za ta yi da sauri Malik ya tako ya riko kugun ta ya janyo ta jikin shi , ya daura hannunshi saman kumatunta ya fara bubugawa a hankali ya na cewa " Cutie , Cutie ! " wani irin dogon nunfashi Inaya ta ja , a razane ta ware idanun ta ta na sakin kara da sauri ya rungume ta jikin shi ya na fadin " calm down ba abun da ya faru " ta na jin Muryar shi ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya a hankali ya dago ta da ga jikin shi ya talabo face din ta da hannayanshi ya ce " shikenan ? " a hankali ta gyada mishi kai ta na sakin wani dan karamin murmushi lips din shi ya kai saman forehead din ta ya manna mata kiss kafin ya raba ta geffen ta ya nufi MALIKAT AL'UMU ya riko hannayan ta ya ce " momy , ki na lafiya ? " a rude MALIKAT AL'UMU ke fadin " Nawfel , mafarki na ke yi amma ko ? " cikin sigar rarrashi ya ce mata " calm down momy , ba abun da ya faru , ki kontar da hankalin ki " da sauri ta katse shi da cewa " Nawfel ta ya za ka ce na kontar da hankalina , yarinyar da ta girma gaban idona ta koma maciji , ni , ni , ni ban ma san yadda zan kwatanta maka , wacece yarinyar nan da ka kawo matsayin matar , wlh mutum ba ce aljana ce " ta fada da allamun ta fita cikin hayacin ta a hankali Malik ya juya ya kalli Inaya da ke tsaye kamar an dassa ta a wajen wata yar karamar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya juyo ya kalli MALIKAT AL'UMU ya ce " momy , ba abun da ya faru , ki kontar da hankalin ki please " a hankali MALIKAT AL'UMU ta sauke ajiyar zuciya ta na lumshe idanun ta , ya na jin ta sauke ajiyar zuciya ya juya ya kalli Tesnim da ke konce a wajen hannu ya kai hannu wajen yar drawer da ke bakin gadon , ya dauki bottle din ruwa guda , ya bude ya zuba kadan a hannunshi ya yarfawa Tesnim wata razananiyar kara ta saki ta na dawo cikin hayacinta kafin ta mike da sauri ta fada jikin MALIKAT AL'UMU ta na sakin kuka kamar mahaukaciya a hankali ya daura hannun shi saman face din Tesnim ya na fadin " Tesnim , ki kontar da hankalin ki please " slowly ta ware idanun ta , ba su sauka ko ina ba sai cikin na Inaya wata yar karamar kara ta saki ta na lumshe idanunta da karfi ta kara kankame MALIKAT AL'UMU cikin sanyin murya Malik ya ce mata " Tesnim , ki kontar da hankalin ki ki fada min abun da ya faru " ba tare da ta bude idanun ta ba ta shiga ba shi labarin abun da ya faru tun shigowar Inaya dakin har zuwa lokacin da ta suma a hankali Malik ya juya ya kalli Inaya ta ce " minene a cikin bishiyar da ki ka ce a cire ? " cikin ko in kula Inaya ta ce mishi " a ciki ne ta boye ruhin momy , da ba a cire ta ba momy ba za ta tashi ba , kuma ita ce ta saka poison cikin fruits din da ka sha , shi ya sa su ka kasa samo mishi antidote saboda na tsafi ne , ni tun da na sauke ido saman yarinyar nan na ji ba ta konta min ba " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata kare mata kallo da kyau Malik ya yi kafin ya juya ya kalli Diya da ya yi mutuwar tsaye bakin kofa da sauri Diya ya girgiza mishi kai allamun bai sani ba tun kafin Malik ya juyo MALIKAT AL'UMU ta ce mishi " Nawfel , wacece yarinyar nan ? aljana ce ba mutum ba " cikin nitsuwa Malik ya mike ya juya ya kalli Diya ya ce " ka sa a shirya min jet yanzu zuwa US " gyada mishi kai Diya ya yi kafin ya juya ya bar dakin ya na fita Malik ya juya ya kalli MALIKAT AL'UMU ya ce " Momy , matata ba aljana ba ce mutum ce , dama jira na ke ji tashi , tun da yanzu kin tashi ba zan kwana cikin garin Saudiya ba , i'm tired , na gaji , kullum neman kashe ni a ke yi , har wanda ke jini na bai kyale ni ba ba na tunanin wani zai iya kyale ni saboda wannan banzan Mulkin , na hakura da kujerar Malik , ba zan iya jure wani abu ya samu familyna a dalili na , su je su yi abun da su ke so da kujerar ni dai ba zan sake hawan ta ba " wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta mika mishi hannu ba musu ya daura hannun shi saman nata ya dawo ya zauna a hankali ta matso da bakin ta saman forehead din shi ta manna mishi kiss ta na fadin " ina matukar alfahari da kai , na sani hawa kujerar nan bai taba zama burinka , amma ba yadda ka iy ta na cikin kaddararka , ba zan tsayar da kai ba , tashi ku tafi , amma idan ku ka isa ka kira ni ka ji ? " a hankali ya gyada mata kai kafin ya rungume ta ita ma rungume shi ta yi ta na sa mishi Albarka , da ga haka ya raba jikin shi da na MALIKAT AL'UMU , ya mike tsaye da sauri Tesnim ta rungume shi ta na kuka ta ce " please Akhie , kar ka tafi ka bar ni , mu tafi tare ma don Allah " cikin sigar rarrashi ya ce mata " i'm sorry Tesnim , but ba zan iya ba , idan mun sauka zan kira ku " ya na gama fadar haka ya sa hannu ya raba jikin shi da na Tesnim ya juya ya fara takawa ya karaso gaban Inaya ya riko hannun ta sannan ya juya kadan ya kalli MALIKAT AL'UMU wani dan karamin murmushin geffen fuska ya sakin mata kafin ya ce " i love you momy " " i love you my Nawfel " ta fada idanun ta na cikowa da ruwa , babu yadda ta iya dole ta bar shi ya tafi dan kwara a ce ya na nesa da ita a raye da a ce ta rasa shi har abada da ga haka ya juya ya fara takawa ya na rike da hannun Inaya su ka bar dakin su na fita Tesnim ta saki wani marayen kuka ta fada jikin MALIKAT AL'UMU bangaran su Malik kuwa kai tsaye building din su ya koma da ita , su ka wuce floor na hudu sai da su ka shigo bedroom din su sannan ya saki hannunta , ya ce " ki jira ni ina zuwa " ba musu ta karaso bakin gadon su ta zauna , jikinta duk ya yi sanyi ta ma rasa abun da za ta ce ta dan jima a haka kafin ta ga Malik ya fito da ga cikin dressing room ya na sanye da jeans black color da t-shirt purple , ya na janye da wasu trolley guda biyu tun kafin ya karaso cikin dakin ya ce mata " tashi mu tafi " a hankali ta mike kamar za ta yi kuka ta ce mishi " baby ! " cak ya tsaya ya juyo a hankali ya kalle ta , sakin trolley din ya yi ya dawo gaban ta ya tsaya ya na fadin " me ya faru kuma ? " nan take ta saki kuka ta na fadin " ni ma ban sani ba , ji na ke zuciya ta kamar ta kama da wuta , ba na son mu tafi " ta kai karshen hawaye na zubo mata a hankali ya kai hannayan shi saman face din ta ya fara goge mata hawayenta ya na fadin " ba ke ki ka ce ki na son mu tafi honey moon ba ? cen za mu tafi , bayan mun huta za mu dawo , kar ki damu kin ji ? kuma ai ga wayar ki nan na dauko idan mun je za ki iya kiran su Nesrine da mama da Abdoul duk za ki iya kiran su , yanzu dai mu tafi kar jirgin mu ya tashi , kin ji My Cutie ? " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta gyada mishi kai allamun Eh bai ce mata komai ya juya ya riko trolley din su ya na ce mata su tafi ba musu ta bi bayan shi su ka baro part din baki daya , su na fitowa ta ga wasu manyan motoci guda biyu jere bakin part din , ga Diya kuma tsaye bakin kofar ta tsakiya su na fitowa ya saki trolley din hannun shi , ya riko hannun Inaya su ka nufi Motar ta tsakiya , da sauri Azim ya nufi trolley din nan ya janyo su har zai saka su cikin motar da ke baya , Malik ya ce ya saka a cikin motar tsakiya dan da mota guda zai tafi , ba musu Azim ya dawo wajen motar tsakiya ya bude bayan ta ya saka trolley din Malik kuwa da kan shi ya budewa Inaya gidan gaba ya ce ta shiga , ba musu ta shiga sannan ya rufe kofar har ya nufi wajen driver Diya ya riko hannun shi ya na fadin " yanzu da gaske tafiya za ka yi ka bar familyn ka , ka bar ni ? " ya fada ya na marairaice fuska a hankali Malik ya dawo gaban shi ya tsaya ya na fadin " dama na fada maka , ba zan zauna cikin kassar nan ba , ya kamata na tafi tun wani abu bai sake faruwa ba " cikin nitsuwa Diya ya katse shi da cewa " kujerar Malik fa , ya ka ke so mu yi da ita ? wa zai ci gaba da kula da kassar Saudiya , please kar ka tafi kowane problem ya na da solution , amma guduwa ba ita ba ce solution din ka ba " " no Diya , ba guduwa na yi ba , ka gan ta ko ? " ya fada ya na nuna mishi Inaya ta cikin glass din motar sannan ya ce " idan wani abu ya same ta ta dalilin wannan kujerar ba zan iya yahewa kai na ba , su je na bar musu gadon mahaifina , duk wanda ya ke so ya hau na ba shi izini ko da kuwa kai ne , da ga wannan ranar ku manta da wani Malik mai sunan Nawfel a cikin kassar nan dan ba zan sake dawowa cikin ta ba " da sauri Diya ya fada jikin shi ya rungume shi ya na fadin " don Allah kar ka tafi , at least ka bari har takwaran la ya shigo duniya ka gan shi kafin ka tafi please ko dan saboda ni kar ka tafi " ya fada kamar zai yi kuka dan bubuga bayan shi Malik ya yi ya na fadin " I'm sorry Diya , but i can't stay here , rayuwarta ta fiye min wannan dukiyar da Mulkin , dole na tafi ko dan na ci gaba da ganin ta a raye ba tsakanin rai da mutuwa ba " a hankali Diya ya dago da ga jikin shi ya kai hannu ya na goge hawayenshi , tun kafin ya ce wani abu Malik ya ce mishi " sai watarana " ya raba ta geffen shi ya nufi mazaunin driver , ya shiga sannan driver ya ba shi key din motar ya tada ta da kan shi ya tukka motar ya bar wajen da mugun gudu ya na barin wajen shi ma Diya ya juya ya nufi part din shi kamar zai yi kuka sai da su ka nufi hanyar fita masarautar sannan Inaya ta ce mishi " baby , uncle na yi maka magana " ba tare da ya juyo ba ya ce " uhm me ya ke cewa ? " " tabbas ka tafi , amma za ka dawo , dan wannan kujerar a rubuce take cikin tarihin rayuwar ka , ka gudu amma ba ka tsira ba dan yaki yanzu ka fara yin shi , nan ba da jimawa za ka dawo " ba tare da ya kalle ta ba ya ce " i'm sorry Dad , but ba abun da zai medo ni cikin wannan masarautar , zan sauya tarihin rayuwa ta , kuma za ka gani " dai'dai lokacin da motar shi za ta bi ta kofar fita masarautar Inaya ta ce mishi " za ka dawo , ni na fada maka " bai ce mata komai ba ya ci gaba da tukin shi ya nufi hanyar airport , ga shi kuma glass din motar bakake ne ba wanda ya san wa ke cikin motar 🤧🤧🤧🤧 shikenan yanzu Malik ya bar Daular Saudiya ? ya bar kujerar Malik har abada ? yanzu wa zai hau kujerar ? shikenan Aymane ya samu abun da ya ke so duk masarautar babu wanda bai samu labarin Malik ya yi hijira da matar shi , lokacin da RIANNA ta ji labarin sai da ta samu , sai da ta yi kamar ran ta zai fita , ita kan ta MALIKAT INAS ta sha kuka , shikenan yanzu ta rasa yaronta guda da ya yi mata saura bangaran Aymane kuwa Meli na kawo mishi labarin Malik ya yi hijira , Garin ciki wajen shi kamar zai tsuntsuwa ya tashi sama , shikenan burin shi na zama Malik ya cika , dama Malik ne ya hana burin shi cika yanzu kuma ba ya nan ba wanda zai iya shiga tsakanin shi da kujerar Malik bangaran su Malik kuwa , kai tsaye Airport ya nufa ya na isa ya shiga private jet din shi , sun yi good 30 minutes a na shirya tashin jirgin , kafin ma ya tashi Inaya barci ya dauke ta , a haka har jirgin su ya daga ba ta da labari su ka bar kassar Saudiya SAI DAI NA CE ALLAH YA TSARE KU , ALLAH YA KARE KASSAR SAUDIYA DA GA SHAIRIN AYMANE 🤧🤧 ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【BOOK ________3 👑✌】 ______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________ { P A G E ………18 🌹🕊} ▪UNITED STATES OF AMERICA ( U.S.A ) ▪WASHINGTON DC ▪INAYA a hankali ta fara motsi ta na karanto addu'ar tashi da ga barci , a hankali ta ware idanunta ta na kallon ceiling , a hankali ta mike zaune ta na bin wajen da kallo wani kyawatencen bedroom ne mai mugun girma , gadon da ta ke sama ya na fuskantar wasu doors guda biyu allamun dressing room da toilet ne , a geffen dama kuma akwai wasu sofas guda uku , guda three seaters , sai biyu one seater su na fuskantar juna duk white color , da ga tsakiyar su akwai wata yar table ta glass an daura wasu decorations a sama a hankali ta juya ta kalli saitin hagun ta , nan ta ga wall din wajen duk na glass ne ka na iya ganin garin , duk duhu da allamun dare ya yi ba ta sani ba nan ta gan shi tsaye gaban wall din nan ya na sanye da short sai wata T-shirt , ya nade hanayan shi a kirji ya na kallon yanayin garin wani cool murmushi ta saki kafin ta sauko da kafafunta kassa ta mike tsaye , a hankali ta fara takawa ta nufe shi ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai ya ji ta rungumo shi ta baya wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " sai yanzu ki ka tashi ? " turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " baby ciki na ke min ciwo " a hankali ya sa hannu ya zagayo da ita gaban shi ya daura hannun shi saman wuyan ta ya ji jikinta ya yi zafi allamun fever ne da ita janye hannunshi ya yi ya na fadin " da allamun mun baro lafiyar Daular Saudiya " cike da shagwaba ta ce " baby da gaske cikina ke min ciwo , kamar ana murde min shi " " don't worry my Cutie , ina ga period ne za ki yi , yanzu ki je ki yi wanka ki yi Alwalla tun kafin ya zo ki yi sallat , ki zo mu ci diner sai mun konta mu yi barci , gobe kuma , za mu fita mu ga garin " wani cool murmushi ta saki ta na fadin " da gaske baby ? " a hankali ya gyada mata kai allamun Eh da sauri ta sake shi ta nufi door din toilet da gudu ta shige ▪DAULAR SAUDIYA 👑🔥 zaune MALIKAT INAS ta ke cikin parlourn ta yi zugum waje guda sai hawaye ta ke yi , tun safe ta ke kiran layin Malik amma a kashe babu yadda ta iya ta hakura ta sakawa sarautar Allah ido ta na a haka MALIKAT AL'UMU ta shigo parlourn ta na sallama sam MALIKAT INAS ba ta san da shigowar MALIKAT AL'UMU ba kawai sai jin ta yi an dafa shoulder din ta a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta juya ta kalli MALIKAT AL'UMU cikin sanyin murya MALIKAT AL'UMU ta ce " ina kuma tunanin ki ya tafi haka , na yi sallama ba ki amsa min ba ? " kamar za ta yi kuka MALIKAT INAS ta ce " Moussina , ki na da labarin yaron mu ya tafi ? " gyada mata kai MALIKAT AL'UMU ta yi ta na dan karamin murmushi ta ce " Eh ina da labarin , ni na ba shi izinin tafiya " da sauri MALIKAT INAS ta katse ta da cewa " ke ki ba shi izini ? why ? Moussina yanzu kin bar yaron mu tilo tafiya " " Eh na sani , amma babu yadda zan yi , yaron ki ya na son tafiya na isa na hana shi ? ni hakan ya fi yi min dadi , ko ba komai sun bar shi da ranshi , ko kin fi son ganin shi konce rai hannun Allah ? " a hankali MALIKAT INAS ta girgiza mata kai allamun a'a wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " shikenan , yanzu ki kontar da hankalin ki yaron mu ya na cikin koshin lafiya tare da matar shi , addu'a kawai za mu yi musu , mu jira jikokin mu dan ina ga fa baby ciki ne da ita " dan zaro idanu MALIKAT INAS ta yi ta na fadin " Ciki ? haka RIANNA ta fada min , amma gaskiya ba na tunanin Malik zai bari ta samu ciki da karancin shekarun ta , shi da kan shi ya ce bai shirya haihuwa yanzu ba , ko zancen babyn ba ya son yi " wata yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi ta na fadin " kin san fa yadda yanayin mace mai ciki ya ke , kallo guda na yi mata na tabbatar da ba ita kadai ba ce " ba ta san lokacin da MALIKAT INAS ta saki wani kyawatencen murmushi kamar dariya ta na fadin " kin ga aikin yaron ki ko ? shi ya sa ya ke son ya tsere dan kar a cutar mishi da babys din shi , kin ga mai wayo ? " wata yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " kin ga ki kyale min yarona da matar shi " " shikenan , yanzu ina su ka tafi ? " " gaskiya ban sani ba , amma duk in da ya ke na san zai kira mu idan ya huta " dan jinkirtawa MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " shikenan , yanzu batun kujerar Malik kuma fa ? ya za mu yi da ita ? " dan jinkirtawa ita ma MALIKAT AL'UMU ta yi kamar mai tunanin wani abu kafin ta ce " why ba za mu nada Aymane ba ? " " Aymane ? , ki na ganin zai dace da kujerar Malik , ba wani sanin kirki mu ka yi mishi ba , ni da za a bi shawara ta a daura Diya , tun da kun ga shi ne babban aminin Malik , kuma na hannun daman shi , an ce abokin barawo , barawo ne , na san duk yadda a ka yi Diya ya dauko halayen Malik " " matsalar Diya ba shi da gami da masarautar Saudiya , da a ce Tesnim ya ke aure da hakan zai iya faruwa , amma ba zai iya hawa ba , kin sani ? yanzu Rafik ya kamata mu yi wa wannan maganar mu ji abun da zai ce " a hankali MALIKAT INAS ta gyada kan ta , ta na fadin " shikenan yadda ki ka ce haka za a yi " wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " na dawo nan da zama , tun da yaran namu sun tafi sun bar mu , ni gaskiya ba zan iya kwana ni daya ba " wata yar karamar dariya MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " ashe ba banza Malik ke ce miki matsoraciya " hararrar ta MALIKAT AL'UMU ta yi ta na kauda kai gefe ta ce " wlh ku daina ce min matsoraciya " " hmmm , na ji shikenan ke ba matsoraciya ce ba " " yawwa " MALIKAT AL'UMU ta fada ta na kara kauda kai ▪US ( WASHINGTON DC ) ▪MALIK konce ya ke saman bed din su , da ga shi sai short ya na fuskantar ceiling , ya daura hannunshi guda saman forehead ya lumshe idanunshi ya na a haka kawai ya ji ta konto mishi a jiki ta na fadin " baby , barci ka ke ? " ba tare da ya bude idanun shi ya ce " Eh , amma kin tashe ni " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta kai lips din ta saman chest din shi ta fara yi mishi kiss har ta kai saman wuyan shi da sauri ya ce mata " ke malama sauka da ga sama na " a hankali ta dago kai ta kalle shi ta ce " why ? " " ki na ji ? yi hakuri ki sauka ban shirya shiga hannu yanzu ba , please " ya na gama rufe bakin shi ya ji saukar lips din ta saman nipple din shi ta fara sucked din shi a dubu ya ware idanunshi , ya daura hannun saman bayan ta ya ce " please ki yi hakuri , i'm not feel well now please " a hankali ta dauke bakin ta da ga saman nipple din shi ta matso da face din ta kusan tashi ta ce " baby , me ya faru ? me ya ke damun ka ? " hannu ya daura saman kumatun ta , cikin sanyin murya ya ce mata " nothing my Cutie , just na gaji , ina son na huta please " wani dan karamin murmushi ta sakin mishi kafin ta sauka da ga saman shi , ta koma gefe ta konta sannan ta rungume shi ta lumshe idanun ta a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya zagayo da hannunshi a bayan ta ya rungume ta shi ma , sannan ya lumshe idanunshi sun dauki wajen good ten minutes a haka kafin ta ware idanun ta a hankali ta daura hannu saman cikinta , ta na dan shafawa a hankali a hankali ya ware idanun shi dan dama ba barci ya ke ba , a hankali ya daura hannun shi saman cikinta ya na fadin " me ya faru ? " " baby ciki na ciwo ya ke min " ta fada murya kassa kassa a hankali ya mike zaune ya na fadin " wai wane irin ciwon ciki ne wannan , tun kafin mu baro gida ki ke ce min cikin ki na ciwo , bayan na konta ciwo ba ki yi period ba ? " girgiza mishi kai ta yi a hankali ta na fadin " a'a ban yi ba " shiru ya yi ya tsaya ya na kallon ta , In haka ne kenan last period din ta sati daya kafin a yi nadin shi Malik , kenan wajen one month har da kwanaki , hakan na nufin tun lokacin da ya yi dis virgin din ta cikin ya samu ? " she is Pregnant ? " ya fada cikin zuciyar shi ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai ya jiyo kukan ta a rude ya dawo cikin hayacin shi ya na fadin " Cutie , what's wrong ? " cikin kukan nata ta ke ce mishi " baby , cikina ciwo ya ke min sosai " da sauri ya sa hannu ya janyo ta jikin shi ya na fadin " i'm sorry , zai daina kin ji ? " a hankali ta girgiza mishi kai ta na fadin " baby ba zai daina ba , zafi ya ke min sosai " " shikenan , me ki ke so na yi miki yanzu ? " " ni mu tafi likita su ban magani ko kuma ya kashe ni " ta fada ta na kara sautin kukan ta bai ce mata komai ba ya sake ta a hankali sannan ya ce " shikenan konta kin ji yanzu doctor ta zo ta duba ki " ba musu ta konta ta hannayan ta saman cikin ta ta na kuka kamar wata baby ya na gani ta konta ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki wayar shi ya fara latsawa sannan ya meda saman bedside drawer kafin ya tashi ya shiga dressing room jim kadan ya fito sanye da jallabiya fara kal mai dogayen hannu kai tsaye bed din su ya nufa ya haye , ya riko hannun ta ya na fadin " i'm sorry my Cutie , yanzu doctor ta zo ta duba ki " ba ta ce mishi komai ba sai kuka kassa kassa ta ke yi haka ya ci gaba da rarrashin ta sun dauki wajen good ten minutes kafin ya ji a na yi mishi knocking ba tare da ya motsa ba ya bada izinin shigowa a hankali a ka turo kofar wata kyakyawar baturiya fara kal ta shigo dakin ta na sanye da wata faral vest irin ta doctor hannu ta rike da wata farar box , ta karaso bakin gadon da sauri Malik ya sauka da ga saman gadon ya na fadin " doctor , please ki duba tun zuwan mu ta ke ce min cikinta na ciwo , ga shi kuma har da fever ta ke " cikin nitsuwa doctor ta ce mishi " calm down please , ko za ka iya ban wuri na duba ta " " okay " ya fada a takaice kafin ya nufi kofar fita dakin ya janyo mata kofa kai tsaye parlourn kassa ya sauko ya zauna saman sofa ya dafe kan shi da hannayan shi biyu sannu sannu har ya share one hour zaune a haka , ya ma rasa tunanin me zai yi ya na zaune a haka ya ji an fara tako stair a hankali ya dago kan shi ya na kallon ta har ta karaso cikin parlourn sannan ya nuna mata sofar da ke geffen tashi a kan ta zauna ba musu ta karaso wajen sofar ta zauna ta ajiye box din ta geffen kafafun ta sai da ta zauna sannan ya ce mata " ya jikin nata ? " wani dan karamin murmushi Doctor ta saki kafin ta ce " ku kontar da hankalin ku , na yi mata allurar barci , yanzu haka ma ta na cen ta na barci " " maganar ciwon cikinta kuma fa ? " dan jinkirtawa doctor ta yi kafin ta ce " ban san yadda zan fada muku haka ba , it's a good and a bad news " cikin rudu Malik ya ce mata " ban gane ba good and bad new ? " " she is Pregnant " Doctor ta fada kai tsaye wani irin sanyi ne lokaci guda cikin zuciyar ta , ya na sauke wata nanauyar ajiyar zuciya har sai da doctor ta dan zaro idanu ta na kallon shi cikin sanyin murya doctor ta ce " amma kuma...... " ba ta kai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " amma kuma me ? " dan jinkirtawa doctor ta yi kafin ta ce " amma her pregnancy is so dare " " risk ? how ? ban gane ba ta na cikin hatsari ? " ya fada duk a rude " ban san ya zan kwatanta muku ba , but akwai wasu matan su na fuskantar hatsari lokacin da su ka samu ciki , mafi yawwancin lokaci hakan ya na samun nasaba ne da ga shekarun su , ina ga madam ba ta yi three months da ta fara period ta samun cikin , it's normal , wasu su na iya fuskantar hatsari wasu kuma abun ya zo musu normal " cikin nitsuwa Malik ya katse ta da cewa " please ki kwatanta min yadda zan gane " ya fada dan ya fara gajiya da wannan dogon surutun wata yar karamar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce " ya kamata ku zubar da ciki tun kafin ya girma , idan ba haka ba za ta samu matsala , za kuma ta iya rasa rayuwarta lokacin haihuwar , at least 83% over 17% chance din ta na ta rayu idan ta ce za ta haife shi " wata irin muguwar faduwa ce gaban shi ya yi , har sai da idanun shi su ka ciko da ruwa lokaci guda da sauri ya lumshe idanun shi ya kauda kai gefe a hankali doctor ta mike ta na fadin " i'm sorry , idan kun shirya zubar da cikin , za ku iya kira na na kawo maganin da zai zubar mata da cikin ba tare da ya cutar da ita ba , ni zan tafi sai da safe " ta kai karshen ta na nufar hanyar fita parlourn shi dai Malik ya kassa bude idanun shi , ya na cikin tsaka mai wuya yanzu , ba ya jin zai iya kashe first baby din shi , Idan kuma ya bar shi ita zai rasa har abada , dole ya hakura da babyn dan ba zai iya rayuwa babu ita ba , bai matsu ba ko nan da shekara goma ne kafin su samu wani babyn ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【BOOK ________3 👑✌】 ______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________ { P A G E ………19 🌹🕊} a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya mike ya koma bedroom din su ya na shigowa ya sa hannu ya cire jallabiyar jikin shi ya ajiye saman bedside drawer sannan ya Haye gadon ya na kallon ta , sai barci ta ke cikin konciyar hankali ta daura hannu guda saman cikinta a hankali ya kai hannu saman cikinta shi ma murya kassa kassa ya ce " i'm sorry but , ba za ka ci gaba da zama a nan ba , rayuwarta ta fiye min komai a duniya , kar ka damu nan da five years za ka dawo " ya na gama fadar haka ya kai bakin shi saman cikinta ya manna mata kiss sannan ya konta geffen ta ya sa hannu ya janyo ta jikinsa ya karanto musu adu'ar barci sannan ya lumshe idanunshi ▪WASHE GARI ⛅ ▪MALIK zaune ya ke saman sofa a parlourn kassa , ya na sanye da trouser white color da Shirt sky blue , ya saki wannan lalawsan gashin kan shi ya zubo mishi har saman shoulder ya sunkuyar da kai ya na latsa wayarshi cikin konciyar hankali ya dauki wajen good ten minutes a haka kafin ya kai wayar a kunne ya na sallama cen kassan makoshi a daya bangaran amsa mishi sallamar shi MALIKAT INAS ta yi ta na fadin " yanzu baby tafiya za ka yi ka bar ni ? " ta fada kamar za ta yi kuka cikin sigar rarrashi ya ce " please Ammie kar ki yi min kuka , in sha Allah zan dawo nan da dan lokaci " " shikenan , Ya ku ke ? fatan kun isa lafiya ? " " Fine Ammie , i'm sorry ban samu na yi miki bankwana ba " wani cool murmushi MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " hmmmm , ka yi sa'a ka ban hakuri da yanzu na kashe kiran na yi fushi da kai " dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " na san ba za ki iya yin fushi da babyn ki ba " wata yar karamar dariya MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " hmmm kai dai , zan sa baby ta yi maganin ka , yanzu fada min ina ta ke ma ? ina son na mata magana " " ta na barci " ya fada a takaice " ka na ji , please ka yi mata pregnancy test , momyn ka ta ce min wai ta ga allamun ciki ne da ita , ina son na tabbatar da maganar hankalina ya konta " ta kai karshen ta na marairaice murya dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya bude baki murya kassa kassa ya ce " na yi mata " wani kyawatencen murmushi MALIKAT INAS ta saki ta na fadin " da gaske ? please tell me , me ya bada ? na matsu na ji wlh " shiru ya yi bai ce mata komai ba , shi ya ma yi nadamar fada mata , yanzu dole ya fada mata gaskiya ya yi nisa duniyar tunanin shi kawai ya ji Muryar ta ta na fadin " Nawfel ka yi shiru ka kyale ni " a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " Ammie , ban san ya zan yi ba " cikin sanyin murya MALIKAT INAS ta ce mishi " Nawfel kontar da hankalin ka ka fada min abun da ke faruwa " ba musu ya shiga ba ta labarin abun da ya faru daren jiya da abun da doctor ta fada mishi sannan ya daura da cewa " ban san ya zan yi ba Ammie , duk shawarar da zan yanke dole na rasa guda cikin su , amma gaskiya ban shirya rasa ta ba , zan iya hakuri da babyn na san Allah zai ba mu wani idan lokaci ya yi amma ba zan taba samun ta biyun ta ba that's why na yanke shawarar zubar da cikin kawai tun kafin ya yi mata illa " a hankali MALIKAT INAS ta sauke ajiyar zuciya kamar da ga sama ya jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU ta na fadin " my baby , ka yi abun da zuciyarka ke fada maka , ba mu matsu da ganin yaran ka ba , farin cikinka mu ke so yanzu , idan kuma ita ce farin cikinka , duk abun da zai faru kar ka bari ka rasa ta ,in sha Allah za ku samu wani babyn nan gaba " " Momy ! " ya fada murya kassa kassa , ashe dama a tare su ke duk abun da ya fada MALIKAT AL'UMU ta ji shi , kawai ta yi shiru ne wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " yanzu tashi ka je ka duba ta , may be ta tashi ta na neman ka ba ka sani ba " " i love you " ya fada cikin sanyin murya a tare MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU su ka amsa mishi da cewa " ni ma ina son ka " da ga haka su ka yi sallama ya sauko wayar ya dan latsa na mintoci kafin ya mike ya sa wayar a aljihun shi sannan ya nufi hanyar stair bai kai ga hawa stair din ba idanun shi su ka sauka saman ta , ta na tsaye bakin stair din ta daura hannu saman cikinta , sai hawaye ta ke bibiyu " Cutie " ya fada a razane dan bai yi tunanin ta na nan ba , shi ko bai san tun lokacin da ya fara bawa MALIKAT INAS labarin abun da doctor ta fada mishi , ta ke tsaye wajen , duk abun da fada ta ji shi da sauri ya fara taka stair din sai dai kafin ma ya iso tsakiya ta juya da sauri ta koma bedroom din su da gudu ya bi bayan ta ya kiran sunan ta ya na shigowa bedroom din su ya gan ta zaune tsakiyar gadon ta juyawa kofar baya ta na kuka a hankali ya karaso bakin gadon murya kassa kassa ya ce " Cutie , why did you cry ? " ba tare da ta juyo ba ta ce " na ji abun da ka fadawa Ammie , ka na son ka kashe babyn mu " " ya salam " ya furta cen kassan makoshi sannan ya zauna bakin gadon ya kai hannu ya janyo ta kusan shi cikin sanyin murya ya ce mata " Cutie , please ki yi hakuri ki daina kukan please , kin fi kowa sanin ba na son ganin kukan ki " girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " ni ka kyale ki , ni babu wanda zai raba ni da babyna " " Cutie , please listen to me , ni ma fa babyna ne " da sauri ta katse shi da cewa " kuma shi ne za ka ce mu zubar da shi ? ni gaskiya a bar mun babyna " a hankali ya sa hannu ya juyo ta su na fuskantar juna , ya ce mata " Cutie , duk fa ciwon cikin nan da ki ke yi saboda shi ne , kuma haka zai ci gaba ba zai daina ba , kuma doctor ta ce za ki iya rasa rayuwarki idan ki ka ce za ki haife shi , yanzu doctor za ta kawo miki maganin da za ki sha ya Zube ba tare da kin cutu ba " a hankali ta girgiza mishi kai ta na fadin " baby don Allah kar ka raba ni da shi , wlh zan iya jurewa , kuma ai ba lalle na mutu ba , in lokacin haihuwar ya zo , a na iya cire shi ba tare da na yi nakuda ba , please baby wlh ina son shi , kuma ai kai da kanka ka ce ka na son mu samu baby , gashi kuma yanzu mun samu ka na neman ka kashe shi , a ka je mu kassa samun wani bayan shi kuma fa ? " hannu ya kai saman kumatunta , sannan ya matso a hankali ya daura forehead dinshi saman nata murya kassa kassa ya ce " ba zan so abun da zai taba ni da ke My Cutie , amma tun da kin ce ki na son babyn , za mu shawo kan matsalar tare " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta fada jikin shi ta rungume shi ta na fadin " na gode sosai babyna " kiss ya yi mata saman forehead kafin ya ce " shikenan yanzu tashi ki je ki yi wanka , sai ki sauko mu yi breakfast " da to kawai ta amsa mishi kafin ta raba jikinta da nashi ta tashi a hankali ta nufi toilet ta shige da kallo ya raka ta har sai da ta shiga sannan ya mike ya fito bedroom din ▪DAULAR SAUDIYA 👑🔥 a zaune MALIKAT AL'UMU , MALIKAT INAS da Rafik su ke cikin garden cikin nitsuwa MALIKAT AL'UMU ta fara magana kamar haka " Rafik , na san ka na da labarin barin kujerar Malik da Nawfel ya yi ? " cikin girmamawa Rafik ya ce " Eh ran ki shi dade na sani , kuma gaskiya ban ji dadin hakan ba " " babu yadda za mu yi , ya tafi yanzu , mu kan mu ba mu san inda ya tafi ba , ya na da niyar dawowa ko ba shi da ? " Fadin MALIKAT INAS dan jinkirtawa Rafik ya yi kafin ya ce " shikenan , Allah ya tsare shi ko a ina ya ke , amma Saudiya ta rasa babban shugaba , dan zuciyar yaron ku mai kyau ce , da a ce ya zauna kan kujerar ba karamin aiki zai yi ba cikin Saudiya " " dama a kan maganar Saudiya ne mu ka kira ka " MALIKAT AL'UMU ta fada sannan MALIKAT INAS ta daura da cewa " tun da Nawfel ya sauka da ga kujerar , yanzu babu kowa a saman ta , shi ne na ce ya kamata mu nada wani Malik , wanda zai dace da kujerar dan ci gaba da kula da masarautar Saudiya " gyada kan shi a hankali Rafik ya yi kafin ya ce " Eh haka ne ranki shi dade , yanzu wa ku ke tunanin zai dace da kujerar mai girma Malik " dan jinkirtawa MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " why ba za a nada Aymane ba ? ka ga shi ma dan sarki ne , ya san yadda a ke kula da masarauta , da wasu harkokin cikinta , ina ga zai dace , bare kuma shi ya ke aure babbar yarinyar marigayi Malik , ina ga ba matsala idan a ka nada shi a matsayin Malik ko kuwa ? " " to , ranki shi dade , a nawa tunanin why ba za a nada na hannun daman Malik ba ? wato Diya , ina ga zai fi dacewa da kujerar , kin ga shi ne na hannun daman Malik , ya yarda da shi fiye da rayuwarshi , kuma duk wata shawara da Malik ya yanke tare da Diya ya yanke ta , ina ga gaskiya zai fi dacewa fiye da Aymane , kun ga Aymane ba wani sanin kirki mu ka yi mishi ba " gyada mishi kai MALIKAT INAS ta yi kafin ya ce " ni ma haka na gani , amma Rafik ka sani sai wanda ya ke da hadi da Daular Saudiya a ke iya nadawa a matsayin Malik , Diya kuma ba shi da hadi da Daular Saudiya , ka ga ba zai iya hawa ba " " kin yi gaskiya ranki shi dade , ai zai iya auren Gimbiya Tesnim , Idan hakan bai bata muku ba ranka shi dade " ya fada ya dan sunkuyar da kai murmushi mai dan sauti MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " Rafik , a ranar da a ka yi auren RIANNA da Aymane , a ranar a ka yi auren Tesnim da babban yayan MALIKAT INAYA " dan zaro idanu Rafik ya yi dan shi sam ba shi da masaniya a kan auren Tesnim , dan a lokacin da a ka tafi mosque daura auren , an kira shi a gida ya koma bai ziyarci auren ba a hankali ya furza iska da ga bakin shi kafin ya ce " shikenan ranki shi dade , a nada Aymane din , Allah ya sa shi ya fi al'heri " a tare MALIKAT AL'UMU da MALIKAT INAS su ka amsa da Ameen sannan MALIKAT INAS ta ce " a fara shirye shiryen , ban da sati guda sai a nada shi a matsayin Malik " " an gama ranki shi dade " Rafik ya fada da ga haka su ka ci gaba da tattaunawar su a kan abun da ya shafi masarautar ▪NESRINE zaune ta ke cikin parlourn su , ga tray din fruits a gaban ta sai sha ta ke ta na kallon Tv ta na a haka Diya ya fito da ga cikin corridor , ya na sanye da wando three cuter sai t-shirt ta na ganin shi ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " yau ba za ka je fada ba ? " sai da ya karaso geffen ta ya zauna sannan ya ce " to me zai kai ni fada , bayan wanda na ke tafiya domin shi ba ya nan " " yaya Zayd ba ya nan ? " ta fada ta na kai orange a baki " Eh , ya tafi Honey moon da baby , ke ma ki shirya za mu koma Qatar da zama " cikin rudu ta ce mishi " Qatar ? ina ne kuma Qatar ? " wani cool murmushi ya saki kafin ya ce " daya da ga cikin gariruwan da na ke burin zuwa , za mu koma cen da zama " " kamar ya ? ka na nufin zan bar mama da baby ? " " amma ai za ki kasance tare da ni , ita da kan ta baby ba ta cikin Saudiya , Malik ya dauke ta sun tafi US , kuma a cen za su zama ba za su sake dawowa ba " cak Nesrine ta tsaya ta na zaro idanu , shikenan ta rabu da Inaya har abada kenan ? ba za ta sake ganin ta ba ? ba za ta sake ganin Abdoul da mama ba ? ta kassa yarda ta yi nisa duniyar tunaninta kawai ta ji ya na yi mata tafiyar tsutsa a wuya da tongue din shi wata yar karamar dariya ta yi ta na fadin " ka kyale ni na gama shan fruits di na " " ke ba ki da aiki sai shan fruits da cin abincin , kar ki zama katuwa " hararrar wassa ta yi mishi ta na fadin " ai duk laifin babynka ne , shi ya ce min ya na son shan fruits , kuma ya ce min kihi ya ke so , dan haka tashi ka je ka kawo mishi " " Fish kuma ? an ya ba so kawai ki ke ka gajiyar da ni ba , ina ya kai cin Fish ? " nan take ta sakin mishi kukan shagwaba ta na fadin " ni wlh kihi na ke so , ka je ka kawo min ko kuma ba zan ci abinci ba yau " ta kai karshen ta na daukar Apple guda ta kai a baki wata yar karamar dariya Diya ya yi ya na kallonta , ta na kuka ta shan fruits ba karamin burge shi ta yi ba ya yi nisa duniyar tunanin shi kawai ya ga ta tashi da gudu har sai da tray din fruits din ta ya fadi , ta toshe bakin ta da hannu guda a hankali ya mike ya bi bayan ta ❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 ______________________🕊🌸🕊🌸🕊🌸🕊🌸🕊🌸🕊🌸🕊🌸___________________ { P A G E ………20 🌹🕊} ▪AFTER SOME DAYS sannu sannu lokaci na tafiya yanzu wajen sati biyu da tafiyar su Malik US , a cikin satin a ka nada Aymane Malik din Saudiya , RIANNA kuma MALIKAT , a cikin satin kuma Diya ya dauki Nesrine su ka koma Qatar da zama dan a ganin shi ba zai iya zama cikin Saudiya da Aymane a matsayin Malik , dama Saboda Malik ne ya ke zaune a Daular Saudiya tun da ba ya nan ya kama hanyar gaba ne Aymane kuwa farin ciki kamar ya kashe kan shi , burin shi na zama Malik ya cika , yanzu kuma su shirya sabon mulkin shi dan ina ji a jikina ba zai mulki bisa gaskiya ba idan mu ka leko mutanan US kuma , kullum ciwon cikin Inaya kara tsananta ya ke amma sai ta danne dan kar Malik ya lura , har ya kai yanzu ta na faman da matsanincin ciwon kai har wani dishi² ta ke gani idan ya fara yi mata ciwo , ga kuma tashin zuciya , har ya kai qamshin turaren Malik kadai ya isa ta yi amai , duk abun da ta ci sai ta amanyo shi , bayan fruits ba ta iya shan komai , har wata yar rama ta yi , duk abun da ta ke Malik ya na sane kawai ya na kokarin dannewa ne dan ya faranta mata , amma har cikin zuciyar shi ba ya jin dadin ganin ta cikin wannan halin , shi ya sa kawai ya yanke shawarar zubar da cikin tun kafin ya rasa ta ▪US ( WASHINGTON D.C ) ▪INAYA zaune ta ke tsakiyar gadon su sai dafe ciki ta ke ta na lumshe idanunta , da allamun ciwo ya ke mata ta na a haka ta jiyo Muryar shi ya na sallama kassa kassa da sauri ta janye hannunta , ta bude idanunta sannan ta amsa mishi sallamar shi a ra'rabe a hankali ya karaso bakin gadon ya mika mata wasu drug guda biyu , da glass din ruwa kai tsaye ya ce mata " karbi ki sha " kallon drug din ta yi kafin ta dago kai ta ce mishi " yaya Zayd maganin minene ? " " maganin abun da ke damun ki ne , karbi ni sha " da sauri ta girgiza mishi kai ta na cewa " ni ba abun da ke damuna yaya Zayd " " No Cutie , wannan abun da ke cikin cikinki shi ya ke damunki , ki karba ki sha ya tafi kawai , Allah zai ba mu wani babyn amma ban shirya rayuwa babu ke ba , duk abun da ki ke cikin gidan nan ina sane da shi kawai na sa miki ido ne na gani " marairaice mishi fuska ta yi kamar za ta yi kuka ta ce " yaya Zayd da gaske ba abun da ke damuna please ka bar maganar nan wlh ba zan iya zubar da cikin nan ba " cikin bacin rai ya ce mata " ba tambayar ki na ke ba umarni na ke ba ki , ki karba ki sha , a sani na , ni ne uban yaron na kuma ce ba na so dan haka ki karba ki sha ko so ki ke ki bata min rai ? " da sauri ta girgiza mishi kai ta na hawaye ta na fadin " yaya Zayd ka bari don Allah " " No , na bari sai ya kashe min ke sannan ? ban shirya yin rayuwa babu ke ba , saboda ke na hakura na bar kassar Saudiya , na bar kujerar Malik kawai dan mu yi rayuwar mu cikin konciyar hankali , amma ki na neman ki ruguza komai , ki karbi maganin nan ki sha please " kuka ta sakin mishi ta na fadin " yaya Zayd " da sauri ya katse ta da cewa " please Inaya ki sha maganin nan ? " dan zaro idanu ta yi ta na kallon shi jin ya kira sunanta kai tsaye , a iya sannin ta duk zaman da su ka yi ko so guda bai taba bude baki ya kira sunanta kai tsaye ba , ba shi ba har Diya bai taba kiran sunan ta kai tsaye , yanzu kuma ga shi ya kira sunanta hakan na nufin yau ranshi ya baci a hankali ta bude baki ta na shirin magana kawai ta ga ya saki drug din hannun shi da glass din ya fadi kassa ya watse , ya juya ya fice dakin da sauri ta sauko da ga saman gadon ta ma manta da glass din da ke bakin gadon kawai ta taka su kafar ta ta fashe amma ba ta ji komai ba da gudu ta bi bayan shi ta na kiran sunan shi , ya na jin ta amma ya kyale ta sai da su ka karaso cikin parlourn ya nufi hanyar fita sannan ta riko hannun shi da karfi ya juyo ya kwace hannunshi ya na fadin " kar ki sake ki min magana ! " ya fada da karfi ya na nuna ta da yatsa ba karamar razana ta yi ba , ko so guda bai taba daga mata murya ba , yau ga shi ya na mata tsawa nan take ta sakin mishi sabon kuka ta na fadin " yaya Zayd tsawa ka min ? " cikin bacin rai ya ce " me ki ke so na yi Cutie ? kin fi kowa sanin irin son da na ke miki , yanzu in ki ka tafi ki ka bar ni ya zan yi da rayuwa ta , kashe kaina kawai zan yi " da sauri ta ce mishi " in ka kashe kanka wa zai kula da babyn mu , ka sani zai bukace ka a kusa da shi " da sauri ya katse ta da cewa " wai ki na tunanin zan iya kallon shi ma idan ya yi sanadiyar rabuwa ta da ke ? , bari na fada miki wannan cikin shi ne ma fi munin abu da ya samu rayuwata Cutie " " yaya Zayd ka na jin abun da ka ke fada ? " fada cikin raunin murya " Eh , ina ga ke ce ba ki ji abun da na ce ba , wannan abun da ke cikinki kashe ki zai yi , ni kuma ba abun da zan iya yi a kai , kin gwammace rabuwa da ni har abada a kan rabuwa da wannan abun , bayan kin san za mu iya samun wani bayan shi " ya na gama fadar haka kawai ya ga ta dan lumshe idanun ta kamar mai jin barci ta yi baya kadan kamar za ta fadi allamun jiri ta ke ji ya na ganin ta amma bai ce mata komai ba ya juya ya fice gidan baki daya ta na ganin shi har sai da ya fita sannan ta juya a hankali ta nufi stair ta haye kai tsaye bedroom din su ta koma ta haye saman gado , ta dunkule waje guda ta saki kuka mai cin rai ko one minute ba ta yi ba da fara kukanta kawai ta fara rage sautin kukanta kawai jikin ta ya dauki sanyi da allamun ta sume dan ko motsi ba ta yi bangaran Malik kuwa tuki ya ke cikin fitar hayaci ba ya maganin gaban shi duk idanun shi sun rufe sai da ya share wajen good ten minutes ya na irin wannan tukin kafin ya ja wani mugun burki geffen titi a hankali ya kai hannu ya fido wayar shi da ke faman ringing , dalilin ta ne ma ya ja burki kallon screen din ya yi kafin ya dauki kiran ya kai kunne ba tare da ya ce komai ba a daya bangaran kuma wata yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " haba abokina ka yi sallama dai ko ? " wani dan karamin tsaki Malik ya yi kafin ya ce " lafiya ka kira ni ? " " Haba , yanzu tsakani da Allah wajen kwana nawa rabonka da ni , ni na kira ka shi ne za ka ce lafiya na kira ka ? Ah dan na ji in ka mutu ne , dan rainin sens " tsaki kawai Malik ya yi ya kontar da kan shi saman steering motar wata yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " shikenan , yanzu fada min ya ka ke , ya kuma baby ? " " Fine " ya fada a takaice ya na lumshe idanun shi shiru Diya ya yi yanayin da Malik ya yi mishi magana sam bai konta mishi ba , ya San yanayin maganar abokinshi idan ya magana cikin damuwa cikin bacin rai ko cikin farin ciki cikin sanyin murya Diya ya ce mishi " Malik , tell what's wrong with you ? " a hankali Ya dago kan shi ya na tsaki ya ce " nothing " a takaice da sauri Diya ya ce " wani abu ya samu baby ? " ya fada a razane " ba abun da ya same ta yanzu , amma nan gaba zai same ta " ya fada kamar ya na cikin bacin rai " calm down , yanzu ka fada min abun da ke faruwa cikin konciyar hankali " Diya ya fada ba musu ya shiga bashi labarin abun da ya faru bayan zuwan su US amma bai fada mishi abun da ya faru yanzu tsakanin shi da ita ba wata yar karamar ajiyar zuciya Diya ya sauke kafin ya ce " bai kamata ka damu kan ka a kan wannan ba , kar ka manta cikin kassar US ku ke , shawo kan matsalar ta abu me sauki ne , Kai ta manyan Hospital , akwai kwararun likitoci a US , za su iya ceton rayuwar ta tare da ta babyn ku " cikin nitsuwa Malik ya ce mishi " Diya , Doctor hudu na gani da wannan maganar , yau kuma na cika na biyar , amma duk amsa guda su ke ba ni azubar da cikin , wasu kuma su ce min a bari sai cikin ya kai wata 7 ko 8 sannan a cire mata shi but it isn't sure yaron zai rayu saboda bai cika wata tara ba , ko ya rayu zai samu matsala wajen girma gwara kawai a cire cikin " shiru Diya ya yi ya na sauraron abun da ya ke fada mishi , lalle ya na cikin tsaka mai wuya sai da ya dauki wajen two minutes kafin ya ce mishi " yanzu kai wata shawara ka yanke a kai ? " " a cire cikin kawai " " a ka je kuma bayan shi ku kasa samun wani ? " da sauri ya ce mishi " Diya i don't care , ba dai za ta kasance tare da ni ba ? ban damu ba da mu samu baby , ko kar mu samu , ni dama ban da niyar haihuwa yanzu , kawai dai Allah ya kaddara sai mun bi ta wannan Step " " ka rungumi kaddarar ka mana , na san halin ka , ba ka san ka na kara mata damuwa ba , hakan ko ya na kara yi mata illa , please ka tsaya ka kula da matarka kamar ba ka san yadda ikon Allah ya ke ba " " hakan na nufin saka rayuwar ta cikin hatsari , a ka je ba ta rayu ba kuma fa , na yi ya kenan ? " " ka kula da babynku mana , ko ba komai zai dinga tuno maka ita " " zai dinga tuno min raba ni da ita da ya yi dai " wani dogon nunfashi Diya ya ja ya san halin abokinshi in ya ce ba ya son abu ko sama da kassa za su hade ba zai taba son shi ba , tun da har ya ce zubar da cikin zai yi , to ba makawa sai ya zubar da shi sai in Inaya ba ta ba shi dama ba a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " shikenan mu bar zancen please , ya ka ke ? da su Ammie da Tesnim ina fatan duk su na lafiya ? " wata yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " yo ai ni na jima da na baro Saudiya " cikin rudu ya ce mishi " ban gane ba ? ka ina yanzu ? Daular Ottoman ? " " No , Qatar , Ni da Nesi " " ba ka da labarin Daular Saudiya ? " " ina da , kar ka damu duk su na cikin koshin lafiya , but à nada Aymane a matsayin sabon Malik " wani dan karamin tsaki Malik ya yi kafin ya ce " and so what ? su su ka sani , su nada duk wanda su ke so ni ba zan dawo ba " murmushi mai dan sauti Diya ya yi kafin ya ce " za ka koma , ni na fada maka kai da kanka za ka dauki kafa ka koma kuma ka nemi kwatar kujerar Malik , na tabbatar maka da haka " wani dan karamin tsaki Malik ya yi kafin ya ce " sai an jima " ya na gama fadar haka ya sauko wayar ko amsar Diya bai jira ba da ga nan ya kontar da kujerar shi ya konta a nan geffen titi ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 ______________________🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸___________________ { P A G E ♡♡♡ 21 🌹🕊} ▪MISALIN KARFE 1 NA DARE a hankali ya ke tako stair kamar wanda a ka cirewa lakar jiki , a haka ya ida haura stair din maimakon ya shiga bedroom din su , sai na ga ya shiga bedroom din da ke fuskantar tasu har ya riko handle din kofar ya murda ya jiyo Muryar ta ta bayan shi ta na fadin " yaya Zayd sai yanzu ka dawo ? tun dazu na ke jiran ka mu yi diner " ba tare da ya juyo ba ya ce mata " ba na jin yunwa " ya na gama fadar haka ya tura kofar ya shiga sannan ya turo kofar ya rufe ya jingina bayan shi a jikin ta ya daga kai sama ya lumshe idanu , ya sauke ajiyar zuciya Inaya kuwa ta na ganin ya rufe kofar ta juya a hankali ta koma bedroom din da ta fito ta haye saman gadon ta konta ta dauki pillow ta rungume tsab ta na hawaye a haka har barci ya yi gaba da ita ba ta sani ba 😴😴😴😴bari dai mu dan takaice labarin ▪AFTER SOME MONTHS ( 🤣🤣🤣yeah months na ce ba week or day ba ) da wassa² cikin Inaya har ya kai wata hudu , kullum ciwon ciki ta ke kamar wanda ke shirin nakuda , duk ta rame har wani duhu ta yi , ta daina cin abincin sai zallar fruits , ga shi in cikin nata ya tada masifar shi wata rana har sumewa ta ke ba ta da labari ta kwana ta ini a haka , sai ta dawo cikin hayacinta ita kadai na san za ku tambaye ni ina Malik ? ya na nan shi ma , sai dai yanzu ya daina kula ta sam , cikin gida guda su ke amma ko taku gaishe shi sama sama ya ke amsa mata , asali ma tun karfe biyar na asuba ya ke barin gidan ya dawo karfe daya na dare , saboda ba zai iya jure ganin ta cikin wannan halin ba , duk yin duniyar nan da ya yi da ita a kan su zubar da cikin ta ki yarda , haka ya sa mata ido ya kyale ta da abunta , amma shi dai ya daina kula da ita ya bar kwana bedroom guda da ita , amma kawo Maid cikin gidan wanda za su dinga kula da ita da yi mata girki , shi kuma ya bar gidan , ko ya bar gidan babu inda ya ke tafiya , sai in ya ji yunwa ya tafi restaurant , idan ya gama ya koma cikin motar shi ya zauna har tsakiyar dare sannan ya koma amma wani abu kuma , duk lokacin da ya koma sai ya fara shiga bedroom din ta ya ga halin da ta ke ciki , idan kuma ya tardo ta na barci ya tsaya ya na kallon ta kamar bakuwar shi ya na son ya rungumi babyn shi amma son kai ya hana shi ▪MALIK a hankali ka tafiya cikin wani kyawatencen park cike da mutane musaman yara ko wane ya na sha'anin shi Malik kuwa ya na tafe ya na kallon gaban shi amma da ga gani ka san hankalinshi ba ya tare da shi kawai dai tafiya ya ke ya na tsaka da tafiyar shi kawai ya ji ya bugi mutun har sai da ya yi gaba da zai fadi da sauri mutumin nan ya sa hannu ya taro shi , sannan ya janyo shi baya ya mikar da shi tsaye wata yar karamar Ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya kalli mutumin nan ya na yi mishi godiya mutumin fari ne kal jinin larabawa , ya na da sexy blue eyes ma daukar hankali da dogon hanci kamar pencil ga lips din shi pink color , ya na da curly hair kamar na Malik sai dai na shi ya fi cizawa ya daure shi a baya , a shekaru zai kai 38 years ya na sanye da wani jeans baki da t-shirt T-shirt navy blue , hannayan shi cikin wasu gloves black color cikin sanyin murya ya cewa Malik " are you okay ? ka na tafiya ko gaban ka ba ka kallo ? " gyada mishi kai kawai Malik ya yi ya na shirin magana kawai ya ga mutumin nan ya duka ya dauki wayar shi da ta fadi kassa sannan ya mike ya saki wani dan karamin murmushin geffen fuska ya ce " sorry , ni ma ba na kallon gaba na ne " ya na gama fadar haka ya jiyo Muryar wata mata a bayan shi ta na fadin " na kamo ka " ta kai karshen ta na riko hannayan shi duka biyu a baya matar kyakyawa ce , fara kal da ita da ga gani ta na samun hutu , a shekaru za ta kai 23 haka ta na sanye da wata Abaya navy blue mai mugun kyau ta yi Rowling veil din ta black color ga wani katon ciki da ya yi mata tsaye , da allamun juna biyu ne da ita kuma zai kai wata bakwai ko takwas wata yar karamar kara mutumin nan ya saki ya na fadin " please ki sake ki mana , ba ki ga ina magana da mutum ne ? " " Ah da Aljani ka ke magana , Abban Ummi , kai fa ka ce na shirya mu tafi park , yanzu kuma mun zo ka ka ce mu koma gida , ni wlh babu inda zan je , mu tafi plush na ke so " ta kai karshen cikin shagwaba kallon ta kawai Malik ya ke , yanayin da ta yi shagwabar ta ya yi mugun tuno mishi Cutie din shi a hankali mutumin nan ya dago kai ya ga irin kallon da Malik ke yi wa matar shi bai ce mishi komai ba ya kwace hannayan shi da ya juya a hankali ya ce mata " Mrs Aylan , tafi ina zuwa , bari na gama magana da shi " cike da shagwaba ta ce mishi " da gaske za ka ciwo min plush ? " daga mata gera guda ya yi ya na fadin " bayan wadda ke cikin cikinki ? in bai ishe ki ba zan ba ki wani " ya kai karshen ya na kashe mata ido guda turo dan bakin ta ta yi ta na fadin " ni dai plush na ke so , kuma dole ka amso min yawwa " wata yar karamar dariya ya yi ya na fadin " yanzu dai bari na yi mishi magana , in ya so ko me plush din ne ma za ki samu " wani cool murmushi ta saki kafin ta juya ta koma inda ta fito ta na barin wajen ya juyo ya zo gaban Malik ya tsaya ya ce " lafiya ka tsare ta da ido ? , she is my wife " cikin sanyin murya Malik ya ce mishi " i'm sorry " ya kai karshen ya na shirin rabawa ta geffen shi zai wuce da sauri ya riko hannun shi ya na fadin " ta yi maka kama da wata ce ? " a hankali Malik ya bude baki ya ce " Cutie " wani dan karamin murmushi mutumin nan ya saki kafin ya ce " hmm , ka ga, ga banci cen , mu je ka fada min wacece wanan Cutie , zan so na ji labarin soyayyar ku in ya fi namu dadi , let's go ? " ya kai karshen ya na daga mishi gera allamun ya sunan shi " Nawfel " Malik ya fada a takaice gyada kan shi mutumin nan ya yi kafin ya ce mishi " General Aylan " ya kai karshen ya na mika mishi hannu ba musu Malik ya riko hannunshi , su ka yi musbaha , sannan Aylan ya ja shi su ka nufi wani hanci su ka zauna ya na cewa " tell me now , wacece Cutie ? " " My wife " Malik ya fada ya na kallon hannayanshi " waw , we are maried , yaran ku nawa ? , ni ina da Twins , na uku na kan hanya " ya kai karshen ya na wata yar karamar dariya ba tare da ya dago kan shi ba Malik ya ce " ko guda , ina ga kuma ba za mu taba samu ba " ya kai karshen a sanyaye kamar ya na shirin kuka " oh , i'm sorry , what happened ? we are sick ? a kassar US fa ku ke , in matsalar haihuwa gare ku za ku iya samun solution , cikin sauki ma kuwa " . girgiza mishi kai Malik ya yi a hankali ya na fadin " ba matsalar haihuwa gare mu , we are okay " cikin rudu Aylan ya ce mishi " and ? why ka ce ba za ku taba samu ba ? ko ba ka son samun baby ? ni ma da farko haka na ke , ko mace ba na so kusa da ni , amma lokaci guda ta shigo rayuwa ta , kuma ba na fatan ta fita " cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " ni ma ba na son ta tafi , i don't know what to do , ba ta jin magana ta , na ce mata ta zubar da cikin amma ta ki , sai illa ya ke yi mata ya kokarin raba ni da ita amma ta kassa gani , i can't live without her " ya kai karshen a sanyaye " okay , calm down now , ina ga wani abun na damun ka , tell me , may be i can help you " girgiza mishi kai Malik ya yi ya na cewa " ko na fada maka ba abun da za ka iya yi min " " just tell me , za ka gani " ba musu Malik ya ce mishi " she is Pregnant , but her pregnancy is risked za ta iya rasa rayuwarta wajen haihuwa , ko yanzu ba karamar illa ya ke yi mata ba , bayan fruits ba ta iya saka komai a cikin ta , imagine two months da fruits kawai ta rayu , Idan ya fara yi mata ciwo har sai ta fita hayacinta ba ta sani ba , duk doctor din da na yi wa maganar , ce min ya ke wai mu zubar da cikin , ko kuma a cire mata yaron idan ya kai wata bakwai ko takwas , shi ma it's not sure baby ya rayu , na ce mata mu zubar da cikin amma ta ki yarda , she just want to leave me , i can't live without her , i can't " ya kai karshen idanun shi na cikowa da ruwa da sauri ya lumshe su ya na kauda kai gefe ya na a haka ya ji Aylan ya dafe shoulder din shi cikin sigar rarrashi ya ce mishi " bari na fada maka , lokacin da ta haife min Twins di na a ranar mutuwa kawai a ba ta yi ba , ba zan taba manta wannan ranar saboda a ranar na ji tsoron da ban taba ji ba a rayuwa ta , ga shi yanzu har sun girma sai shegantaka kala kala , ita kanta ta manta da wannan ranar kamar komai bai faru ba , yanzu a ka je wajen haihuwa ba ta mutu kuma fa ? ya za ka yi ? me za ka ce mata ? " shiru Malik ya yi ya na tunanin abun da ya ke fada mishi dan jinkirtawa Aylan ya yi kafin ya ce " kamata ya yi a ce ka na tare da ita a wannan lokacin , ko da shi ne last time din ta a duniya , ku yi shi a tare , yanzu ka sa kan ka cikin damuwa , ka saka ta cikin damuwa , hakan ko ba karamin hatsari ba ne ga mace mai karamin ciki , ka na neman ka kashe ta da kanka , shawara guda zan ba ka , ka je ka rungumi matar ka da babynku , why za ka juya mata baya a lokacin da ta fi bukatar ka a kusa da ita ? kai a ganin ka ka yi mata adalci ? kar ka bari son zuciya ya raba ka da ita tun kafin mutuwa ta raba ku " slowly Malik ya dago kai ya kalle shi , cikin sanyin murya ya ce " i'm afraid , ba zan so na rasa ta ba , ita kadai ta yi min saura a duniya " " in sha Allah ba abun da zai faru da ita , kamar dai ba ka san ikon Allah ba , ka kai kukanka gare shi , in sha Allah zai warware maka matsalar ka , bare kuma wannan dan karamin abu , mata nawa ne ke rasa rayukan su wajen haihuwa without her pregnancy was dared ? kawai lokacin su ne ya yi , idan lokacin ka bai yi ba ko cikin bakin lion ka ke ba za ka mutu ba , may be ita ma nata lokacin ba wajen haihuwa zai zo ba , kawai ka sakawa kan ka tsoro ne " a hankali Malik ya sunkuyar da kai ya na kallon hannayanshi murmushi mai dan sauti Aylan ya yi ya na fadin " na cika surutu ko ? " " hmmmm , ai kai na ba ka ce komai ba , idan Cutie na magana sai ka ce an kunna radio sam ba ta gajiya da surutu " wata yar karamar dariya ya yi ya na fadin " haka matan nan su ke da mugun surutu , ga shi yanzu ta koya min har ya kai ba na iya rufe baki na " ya kai karshen ya na wani dan karamin tsaki ya kauda kai gefe shi dai Malik bai ce mishi komai ba ya tafi duniyar tunanin shi , har sai da Aylan ya tashi ya bar wajen bai sani ba sai da ya share wajen ten minutes a haka kafin ya dago kan shi , ya na shirin magana ya ga wajen babu kowa ya kalli dama ya kalli hagu , amma bai gan shi ba kawai ya tambayi kanshi ko dai da aljani ne ya yi magana bai sani ba a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya jingina bayan shi a jikin bancin ya daga kai sama ya lumshe idanu , har ga Allah ya na matukar kewar Cutie din shi , specially wannan yar shagwabar ta , da wannan dan bakin surutun nata , ya na kewar komai nata , wajen two months ya kwaurace mata baki daya , sai yanzu ya ke nadamar biyewa son zuciyar shi , da yanzu tare da ita zai zowa park din nan , shi ma katari ne a ka yi ya zo wucewa kawai ya ga wajen ya burge shi shi ne ya shigo , ya San ita ma zai mugun burge ta , gaskiya zuciya ba ta yi mishi adalci ba , gashi yanzu ta na neman ta raba shi da abun kaunar shi guda , shi kan shi bai san ya a ka yi ya jure tsawan watanni ba ta kusan shi , bare kuma ita da ta fi bukatar shi fiye da komai , bisa hallacin da ta yi mishi , ta so shi a lokacin da ba shi da komai , kowa na yi mishi kallon makaho da kurma amma a haka ta so ta zauna tare da shi gaskiya bai kyauta mata ba ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 ______________________🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸___________________ { P A G E ♡♡♡ 22 🌹🕊} ▪MISALIN KARFE 1 NA DARE a hankali ya ke haura stair jiki a mace , ya sunkuyar da kai hannun shi rike da wata yar leda kamar ta restaurant kai tsaye bedroom din shi ya nufa har zai shiga ya jiyo Muryar ta kassa kassa kamar ta na gama a hankali ya juya ya nufi bakin kofar bedroom din ta ya tsaya ya na sauraron abun da ta ke fada zaune ta ke tsakiyar gadon ta yi irin zaman cin ruwa , ta na rike da waya a kunne ta na hawaye sai da ya yi wajen one minute a haka kafin ya jiyo Muryarta ta na fadin " shikenan Ammie zan yi yadda ya ke so " dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce " sai da safe Ammie " ta na gama fadar haka ta sauko wayar ta ajiye gaban ta , ta saki kuka kamar ran ta zai fita har cikin zuciyar shi ba ya jin dadin wannan kukan nata , yau ga shi kuma ta kuka saboda shi gaskiya bai ji dadin haka ba ta na tsaka da kukan nata ta ji cikin ta ya murda a hankali ta ce " Ashhhhhh , za ka fara ko ? " a rude Ya tsaya ya na tambayar kanshi da wa kuma ta ke magana ya na a haka ya sake jiyo Muryar ta ta na fadin " ka yi hakuri babyna , amma ba yadda zan yi dole na rabu da kai , ba dan Daddyn ka ba ya son ka ba , kawai bai shirya haihuwa yanzu ba , amma ya na son ka , sosai ma fiye da yadda na ke son ka , ba zan iya jure ganin fushin shi ba ko wace safiya , ka na gani ya daina min magana , ko kallo na ba ya yi , hakan ya na min zafi , ka yi hakuri amma ba za ka ci gaba da zama ba , Washhhh " ta fada da dan karfi ta na komawa ta konta ta takure waje guda ta rungume pillow ta na kuka kassa kassa duk abun da ta fada ya ji ta , ya na jin ta fara yin kuka ya juya ya shiga bedroom din shi jim kadan ya fito sanye da kayan barcin shi ya na rike da ledar da ya shigo da ita a hankali ya tura kofar bedroom din ta , ya shigo ya na sallama cen kassan makoshi sautin ma bai fito ba bed din ya nufa ya zauna bakin shi , sannan ya kai hannu ya na neman fido abun da ke cikin ledar ya na fadin " Cutie , za ki sha ice cream ? " wata irin muguwar bugawa zuciyar ta ta yi har sai da idanunta su ka ciko da ruwa lokaci guda , wajen two months yanzu rabon da ta ji ya kira ta da wannan sunnan a hankali ta mike zaune ta jingina bayan ta a forehead din gadon ba tare da ta dago kai ba a hankali ya mika mata bowl din ice cream da wata yar karamar spoon ba musu ta kai hannu ta karba ta bude bowl din ta fara sha nan take ta ji ice cream din ta yi mata mugun dadi , sai da ta shanye ice cream din ba ta sani ba ya na ganin ta shanye ya kai hannu ya karbi bowl din ya na fadin " me ki ke son ci yanzu ? " " ba komai " ta fada a sanyaye ba tare da ta dago kan ta ba bai ce mata komai ba ya mike tsaye ya tsaya gaban bedside drawer da sauri ta riko hannun shi ta na tunanin fita zai yi , ta saki kuka ta na fadin " yaya Zayd kar ka tafi don Allah , na yarda mu zubar da cikin amma kar ka tafi ka bar ni don Allah " a hankali ya ajiye ledar hannun shi saman bedside drawer din sannan ya zauna saman gadon shi ma jingina bayan shi a jikin forehead din gadon ya zagayo da hannunshi a bayan ta ya rungume ta nan take ta kara kankame shi ta na kara sautin kukan ta murya kassa kassa ya ce mata " i'm sorry my Cutie , na bar ki a lokacin da ki ka fi bukatar kulawa ta , na san ban yi miki dai² ba , ban rike amanar da ki ka ba ni ba , ki yi hakuri please kar ki ce kin tsane ni " ya kai karshen ya na zagaye da dayan hannunshi a bayan ta wani dan karamin murmushi ta saki cikin kukan nata da sauri ya ce mata " shikenan ya isa haka ki daina kukan nan ko sai kin janyo wa kan illa ? " a hankali ta girgiza mishi kai ta na fara rage sautin kukanta bai ce mata komai ba ya konta da ita a jikin shi , ya janyo duvet ya rufe kafafun su har zuwa kugu cikin sanyin murya ya ce " Cutie ! " " uhm " ta fada ba tare da ta bude idanunta ba sai da ya dan jinkirta kafin ya ce " bude ido ki kalle ni " ba musu ta fara bude idanun ta a hankali , ba su sauka ko ina ba sai cikin nashi ya na ganin ta bude idanunta ya ce mata " i'm sorry my Cutie " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta gyada mishi kai a hankali ba tare da ta ce komai ba a hankali ya matso ya daura forehead din shi saman nata murya cen kassan makoshi ya ce mata " I Love you " wannan karan sai da ta yi murmushi mai dan sauti kafin ta ce " i love you too " " shikenan yanzu fada min , ki na son cin wani abu , ? " a hankali ta girgiza mishi kai allamun a'a cikin sanyin murya ya ce " okay , rufe ido ki yi barci yanzu " ba musu ta lumshe idanunta , ta na sakin murmushi , shi kuwa ya tsare ta da wadanan hazel eyes din nashi , ya rasa wace irin zuciya ce da ita , da a ce wata matar ce daban ya yi wa wannan abun , ko mutuwa zai yi ya na ba ta hakuri ba za ta yarda ba , amma sai ga shi ko bata lokaci ba su yi ba har ta hakura a hankali ya fara karanto musu addu'ar barci sannan ya lumshe idanunshi , ba jimawa barci ya yi gaba da su ▪WASHE GARI ⛅ a hankali lips din shi su ka motsi allamun ya na karanto addu'ar tashi da ga barci , sannan ya ware idanunshi a hankali ba su sauka ko ina ba sai saman face din ta har yanzu sai sharar barci ta ke cikin konciyar hankali , shi kan shi bai san abun da ya tada shi ba saboda ya jima bai yi irin wannan barcin mai dadi bare kuma ita a hankali ya raba jikin shi da nata , sannan ya sauko da kafafun shi kassa ya mike zaune ya sauke wata yar karamar ajiyar zuciya sai da ya dauki two minutes a haka kafin ya juya a hankali ya kalle ta , rigar barcin ta ta nade ta yi sama , cikin ta ya fito waje bare ko ya kara girma ya fito sosai a hankali ya juya kafin ya mike ya fara takawa a hankali ya fito dakin maimakon ya shiga nashi bedroom sai na ga ya nufi stair ya sauko , kai tsaye ya shiga kitchen nan ya tardo wasu maid guda biyu su na shirya musu breakfast cikin girmamawa su ka gaishe shi cen kassan makoshi ya amsa musu sannan ya ce su ba shi waje zai shirya breakfast din da kan shi ba musu su ka baro kitchen din su na fita ya fara shirya musu breakfast sai da ya share good one hour a kitchen ya na shirya musu lafiyayen breakfast , ni kai na sai da na yi mamakin yadda ya iya girki haka sai da ya shirya musu komai saman sannan ya fito ya daura saman dining table sannan ya nufi stair ya haye ya koma bedroom din ta ya na shiga kawai ya ga ba ta saman gadon , amma ya ji kamar ruwa na zuba da ga cikin toilet kenan ta na wanka jin hakan ne ya sa shi juyawa ya shiga bedroom din nashi shi ma dan ya yi wanka bai fi ten minutes da fita ba ta fito da ga cikin toilet din , ta na sanye da bathrobe , kai tsaye ta wuce dressing room jim kadan ta fito sanye da wando palazzo pink color da wata t-shirt white color , ta daure gashin kan ta a baya ta na takowa a hankali kai tsaye bed din ta ta nufa ta haye ta konta , ta lumshe idanunta a hankali ya turo kofar dakin ya shigo ya na sallama cen kassan makoshi hannun rike da tray din breakfast din da ya shirya kai tsaye Sofas din da ke dayan geffen dakin ya nufa ya ajiye tray din a saman table ta tsakiya sannan ya juya ya nufi bed din , ya zauna a baki , ya kai hannu saman kumatun ta ya na fadin " sai a tashi safiya ta yi " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta ware idanunta , a sanyaye ta ke kallon shi " tashi mu yi breakfast " ya fada ya na janye hannunshi da ga saman kumatun ta , ya mike tsaye bakin gadon ya na kallon ta a hankali ta sauko da kafafun ta kassa kafin ta mike tsaye , amma kawai sai ta yi baya kamar za ta faduwa duk da ya san saman gadon za ta koma hakan bai hana shi kai hannu ya taro ta ya na fadin " are you okay ? " gyada mishi kai kawai ta yi ba tare da ta ce komai ba shi ma bai ce mata komai ba ya ja hannun ta , su ka nufi wajen sofas din nan , ya zaunar da ita saman three seaters sannan ya zauna geffen ta , ya kara janyo table din gaban su hannu ya kai ya dauki wani Dewar flask , sannan ya dauki wani Mug da ke geffen shi , ya bude flask din nan , coffee a ciki sai tiriri a ya ke cikin Mug din nan ya zuba , sannan ya meda flask din ya ajiye ya mika mata Mug din a hankali ta girgiza mishi kai ta na fadin " yaya Zayd , ni ba na iya shan wannan abun " " coffee ne fa ? " ya fada cikin sanyin murya girgiza mishi kai ta yi allamun ba ta so " please my Cutie , ki sha mana , ki fara shan coffee idan ya so ki sha fruits da ga baya " sai da ta dan jinkirta kafin ta kai hannu ta karbi Mug din a hankali ta kai shi a baki ta dan surba da sauri ta mika mishi Mug din ta na fadin " umm ba dadi , amshi kayan ka " dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta ya ce " kamar ya ba dadi ? No , wassa haba ki ke min kawai dan ba ki son sha , wlh sai kin shanye shi " marairaice mishi fuska ta yi ta na fadin " yaya Zayd , ba na so please " " Cutie , ina wassa da ke ? " ya fada ya na matse gera a hankali ta girgiza mishi kai allamun a'a " okay , shanye coffeen nan tun kafin rai na ya bacci " turo dan bakin nan nata ta yi kafin ta kai mug din a baki ta ci gaba da sha sai da ta shanye coffeen tas sannan ta sauko mug din ita kanta ba ta sani ba kawai sai jiyo Muryar shi ta yi ya na fadin " ki ka ce ba shi dadi " shagwabe mishi fuska ta yi ta na fadin " ni ai wassa na ke maka " " na ji uwar rigima , yanzu idan sauran ina zuwa " ya fada ya na kokarin tashi da ga haka ya fice dakin ya bar ta nan zaune ta na shan fruits salad din da ya hada mata sai da ta cinye baki daya abun da ke cikin tray din nan ba tare da ta sani ba , karan farko da ta ci wani abu bayan fruits kuma ba ta amanyo shi ba , da allamun shi ma babyn nata abun da mahaifinshi ya gyara mishi kawai ya ke son ci bayan ta kammala ta tashi a hankali cikin ta ya cika dam , da kyair ma ta iya karasowa wajen gadon , ta haye ta zauna a tsakiya ta jinjina bayan ta a jikin forehead din gadon , ta lumshe idanun ta , ta na sauke ajiyar zuciya ta na zaune a haka ya turo kofar dakin ya shigo ya na sallama ba karamin dadi ya ji ba ganin ta cinye duk abun da ke saman tray a hankali ya karaso wajen bed din , ya haye ya zauna geffen ta shi ma ya jingina bayan shi a jikin forehead din gadon ya na kallon ta kamar bai san ta ba " you are so beautiful with your big belly you look like a watermelon " ya fada murya cen kassan makoshi kamar ya na yi mata rada wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " ni ba na kama da watermelon " " humm , na ji , ki na bukatar wani abu na kawo miki ? " a hankali ta ware idanunta , ta kai hannu ta daga t-shirt din ta fara shafa cikinta ta na fadin " no , ba ma bukatar komai , ko ba haka ba baby ? " ta kai karshen ta na wani dan karamin murmushi bai ce mata komai ba ya dago hannunshi a hankali , bai sauke shi ko ina ba sai saman cikin ta a tare shi da ita su ka ji wani mugun sanyi a cikin zuciyoyinsu , nan take ya shiga shafar cikin nata ya na sauke ajiyar zuciya a jere ita da kanta sai da ta sauke ajiyar zuciya , idanunta su ka ciko da ruwa da sauri ya janye hannunshi ya na fadin " no kar ki min kuka , na daina in zafi ki ke ji " a hankali ta girgiza mishi kai ta na cewa " no babu zafi , sanyi na ke ji , please ci gaba " ba musu ya meda hannunsa , saman cikinta ya ci gaba da shafawa a hankali ya na kallon face din ta a hankali ta lumshe idanun ta , ta sauke wata yar karamar ajiyar zuciya har da sakin murmushi ta na haka kawai ta ji saukar lips din shi saman nata a tare su ka sauke wata nanauyar ajiyar zuciya kafin ya cabko lips din ta na kassa ya fara sucked kamar ya samu sweet a hankali ta zagayo da hannayanta a wuyan shi ta kara shigewa jikinshi a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata ya na fadin " tsaya da wani katon cikinki , kar ki ji mishi ciwo " marairaice mishi murya ta yi ta na fadin " ba abun da zai same shi pleaseeeee " ta kai karshen ta na neman ta kamo lips din shi dan baya kadan ya ja ya na fadin " okay tsaya " ya kai karshen ya na juyawa ya kai hannu wajen box din bedside drawer ya bude ya fiddo wata remote , ya danna wasu button a ciki ya na dannawa kofar dakin ta koma ta rufe kanta , duk lamps din dakin su ka mutu kamar da wassa Wall din glass din nan ya koma baki kirin ko haske ba ya iya shigowa , nan take duhu ya mamaye bedroom din a hankali ya ajiye remote din saman bedside drawer sannan ya juyo ya sa hannu ya yi sama da rigar jikinta sannan ya janyo ta jikin shi , su ka konta , a haka ya janyo duvet ya rufe su har zuwa kai nan take su ka shiga sabon aiki , gaskiya sun yi missing juna specially shi , yadda ya jure wajen two months ko kiss bai yi mata ba , ita kanta ta yi kewar shi over , shi ya sa na fara yi mata kiss ya ji wata muguwar sha'awar shi ta rufe ta 🤣🤣🤣AH TO NI BARI NA TAFI NA BA SU WAJE , SU GAMA DEBE KEWAR JUNAN SU SANNAN MU CI GABA DA LABARIN 🤣🤣🤣✌✌✌ ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ♡♡♡ 23 🌹🕊} ▪MISALIN KARFE 8 NA DARE a hankali ta ke sauko stair ta jan kafa kamar wadda a ka zarewa lakar jiki , ta na sanye da wasu kananan kaya , cikin nan nata ya na a waje dan rigar ko saman cibi ba ta kai ba sai da ta kawo tsakiyar stair sannan ta saki kukan shagwaba ta na fadin " yaya Zayd ka kyale haka ya isa , tun dazu ka ke ce min na hau na sauka , na gaji wlh " a hankali Malik da ke zaune saman sofa ya mike , ya karaso bakin stair din ya matse fuska , ya nade hanayan shi a kirji ya na fadin " saura uku , da ga nan sai ki tafi ki konta " har ta bude baki za ta yi magana ya riga ta cewa " idan ki kammala zan ba ki chocolate " " da gaske ? " ta fada cike da shagwaba a hankali ya gyada mata kai allamun Eh wani dan karamin kukan shagwaba ta saki kafin ta juya ta haye stair din , ta sake saukowa har kassa sannan ta koma kuma ya na tsaye ya na kallon ta har sai da ta hau ta sauko wajen sau uku sannan ya ce mata " okay , ya isa haka zo ki zauna " ba musu ta karaso cikin parlourn ta nufi doguwar sofa ta haye ta konta ta na meda nunfashi a hankali ya karaso ya zauna bakin sofar , ya kai baki saman cikinta ya manna mata kiss sannan ya dago ya na cewa " ba ga shi ba kema za ki ji karfin jikin ki , amma kullum ki na konce waje guda kamar buhu " cike da shagwaba ta ce mishi " ni ka kyale ni , mun bata " " tun da mun bata na rike chocolate di na kenan ? " ya kai karshen ya na daga mata gera " ni gaskia chocolate na ke so " ta fada kamar za ta yi kuka a hankali ya mike da ga saman sofar ya na kallon ta ya ce mata " Oya , sai ki tashi ki haye , ta na cen bedroom din mu " kukan shagwaba ta sakin mishi ta na fadin " ni gaskia ba zan i........ " ba ta gama fadar maganar ta ba ta ji cikin ta ya murde , amma ba kamar kullum ba , wannan karan da dan sasauci da sauri ya koma bakin sofar ya zauna a rude ya ke fadin " Cutie , me ya faru ? " a hankali ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " babu komai yaya Zayd , ya wuce ma " " okay , tashi mu koma bedroom ki konta " ya fada ya na kokarin tashi da sauri ta ce mishi " yaya Zayd ina son mu kalli film " ba musu ya nufi Tv plasma ya kunna ta , sannan ya dauki remote ya dawo wajen sofar ta , ya daga kafafun ta , ya zauna sannan ya daura kafafun saman cinyoyinshi da ga nan ya shiga nema musu film mai dadi ya saka , su ka fara kallo a tare , amma shi hankalin shi ya na kanta , sannu sannu har barci ya dauke ta ya na ganin ta yi barci , ya kashe Tv din , ya dauke ta ya mayar da ita bedroom din su sannan ya shiga ya yi wanka , ya fito ya shirya cikin kayan barcin shi , sannan ya nufi bed din ya konta ya janyo ta jikin shi ya na kallon ta har sai da barci mai dadi ya dauke shi 🤧🤧🤧BARI YANZU MA NA TAKAICE LABARIN TUNDA YA ZO KARSHE 🤣🤣🤣🤣🤣 ▪AFTER FOUR MONTHS 🤔🤔Tom , ta ina zan fara ? bari dai mu fara da mutanan US , mun leko Saudiya da ga baya yanzu dai cikin Inaya ya cika wata takwas dai'dai har da yan kwanaki kullum cikin kulawa ta ke wajen , har wasu maid ya karo dan su dinga kula da ita inda ba ya nan idan kuma ya dawo ya ci gaba da kula da babys din shi , kullum sai ya sa ta yin exercice , wani lokaci ta dinga hawa stair ta na sauka , wani lokacin kuma ya fito da ita harabar gidan ya ce ta yi ta tafiya kawai ya na kallon ta tun ba ta saba ba har ya kai abun ya zame mata jiki , har hira ta ke mishi idan ta na yi Alhamdoulilah dai ta samu sauki sosai , ta daina yin ciwon kai , shi ma ciwon ciki ne kadai ya ke damun ta amma ba kamar da farko ko ba , ya rage sosai duk lokacin da za ta je visit likita , a tare su ke tafiya , da ga nan su wuce yawo , sun tafi shan ice cream ko cinema , wani lokacin kuma su tafi park hakan ko ba karamin dadi ya ke yi mata ganin yadda ya yarda su bar cikin lokaci guda haka , ga kuma yadda ya ke kula da ita ko nunfashi sama sama ta yi sai ya tambayeta lafiya shi ma ya na jin dadin kula da ita , specially ranar da su ka fara jin bugun zuciyar babyn su , ita kadai ta ga irin farin cikin da ya shiga a ranar maganar Daular Saudiya kuma hmmm , mu bari RIANNA za ta ba mu labarin nan ba da jimawa ba ▪MALIK bakin shi da sallama ya shigo parlourn gidan ya na rike da wani box white color ta na ganin shi ta saki wani cool murmushi ta yi kokarin tashi da ga saman sofar da ta ke zaune dan ta yi mishi sannu da zuwa shi kuwa ya na ganin ta fara kokarin tashi ya tsaya waje guda ya na kallon ta , har sai da ta mike ta karaso wajen shi , ta fada jikinsa ta na fadin " sannu da zuwa baby " a hankali ya zagayo da hannayan shi a bayan ta ya rungume ta a jikin shi ya na fadin " Hope na same ki lafiya ? you & our baby " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " tambaye shi ka ji mana " ba musu ya Zube saman guyiwowinshi , ya kai hannu ya tattaro gown din ta tun da ga kassa har ya fiddo katon cikinta , ashe munafukar yarinyar nan ko pant ba ta sanye da , ya na cin karo da vagina din ta ya ji wata muguwar sha'awa ta rufe shi , a hankali ya dago kai ya kalli face din ta ya ce " ina pant din ki ? " " ba na jin dadi idan na saka , shi ya sa na bar shi " ta fada cike da shagwaba a hankali ya sauke ajiyar zuciya sannan ya kai bakin shi saman cikinta ya manna mata kiss ya na fadin " Allah ya sa ba ka gajiyar min da ita ba , na san halin ka , ba ka tausaya mata in ka tada taka rigimar " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta daura hannun ta saman cikinta ta na fadin " ka kyale min baby na ba abun da ya yi min ni " " shikenan " ya fada ya na sakin gown din ta , ya mike tsaye , sannan ya duka ya dauki box din da ya ajiye a kassa ya na fadin " bari na je na yi wanka , ina zuwa " da to kawai ta amsa mishi , da ga haka ya karaso cikin parlourn ya ajiye box din hannun shi saman center table sannan ya nufi stair da sauri ya haye da kallo ta raka shi har sai da ya haye sannan ta koma wajen sofar da ta taso ta zauna ta na kallon Tv din lokaci guda hankalin ta ya dawo kan box din da ya ajiye saman table kawai sai ta ji ta na son ta ga minene a ciki , sai da ta juya ta kalli Stair ta ga ba ya nan sannan ta matso bakin sofar , ta kai hannu ta bude box din kadan ta na leko kawai sai ta ji qamshi mai mugun dadi ya dake mata hanci , ba ta san ko minene a ciki ba amma ko minene , ya shiga ran ta a hankali ta bude box din , nan ta ga wani kyakyawan cake an rubuta YOU ARE MY UNIVERS da ga sama ni kai na sai da na hadiye yawu dan da ga gani ba karamin dadi zai yi ba babu ko bismillah ta kai hannu ta gunci cake din nan ta kai a baki har wani lumshe ido ta yi ta na sakin murmushi , da sauri ta kai hannu ta dauki box din ta medo ta saman cinyar ta , ta fara cin cake din nan da hannu kamar wata karamar yarinya ko spoon ba ta dauko ba sai da ta kusa cinye cake din nan ba ta sani ba dan ya yi mugun shiga ranta ta na a haka ta jiyo Muryar shi da ga baya ta ya na fadin " ni dama na san ba za ki jire ni ba " cak ta tsaya ta na zaro idanu , a hankali ta juyo ta kaleshi , ya na tsaye bayan sofar , ya nade hannayanshi a kirji , ya na sanye da kayan barcin shi a hankali ya zagayo ya zauna geffen ta da sauri ta ce mishi " ba ni na cinye shi ba yaya Zayd " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata kamar ya ce zai yi mata kiss daga mata gera guda ya yi ya na fadin " Uhm , wa ya cinye shi ? ba dai barawo ya shigo ba cikin gidan nan , ya rasa abun da ya ke so sai cake ? bare kuma ga hannun ki nan cike da cream , har saman bakin ki ga ta nan , da ga gani ke ce barawon " shagwabe mishi fuska ta yi ta na fadin " amma ai ba laifi na ba ne " " uhm , laifin wane to ? " ya fada ya na daga mata gera guda turo dan bakin nan nata ta yi ta na murmushi ta ce " ai laifin cake din ne , ya yi dadi sosai , shi ya sa na cinye shi , kuma ni bai ma ishe ni ba " murya a sanyaye ya ce mata " kenan ya fi ni dadi ? " da sauri ta girgiza mishi kai ta na shirin magana ta ga ya riko hannun da ta ci cake din da shi , ya kai a baki , ya fara lashe cream din da ke sama da tongue din shi tsayawa kawai ta yi ta na kallon shi ta na murmushi sai da ya gama sannan ya fiddo hannun nata , ya kai nashi hannun ya ciro cake dan guntu ya kai a bakin shi a hankali ya matso da face din shi ya hade bakin su waje guda ya sa tongue ya tura mata cake din bakin shi cikin nata sannan ya zame bakin shi , murya kassa kassa ya ce mata " tashi mu je na ba ki abun da ya fi cake din nan dadi " da murmushi a face din ta ta gyada mishi kai kafin ta ajiye box din saman table a hankali ya taimaka mata ta mike tsaye , da ga haka su ka nufi stair ya na rike da hannunta , su ka koma bedroom din su ▪MISALIN KARFE 2 NA DARE a hankali ya fara jiyo sautin wayar shi ta ringing , cikin magagin barci ya saki wani dan karamin tsaki kafin ya ware idanun shi ba su sauka ko ina ba sai saman ta , ta na konce geffen shi naked , sai duvet din su da ya rufe ta zuwa kugu , ga cikin nan nata ya yi tsaye kamar zai fashe boobs din ta duk a waje sun yi tsatsaye bare kuma yanzu sun kara girma , sun cika dam a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya matso kusa da ita , kai tsaye saman nipple din ta ya sauke lips din shi da allamun game din da su ka buga cikin daren bai ishe shi ba ya na tsaka da sucked din ta kawai ya ji wayar shi ta na ringing a hankali ya dauke bakin shi da ga saman nonon ta , ya ja wani dan karamin tsaki ya na fadin " wai kai Diya ba za ka iya bari na yi barci cikin konciyar hankali ba ? " ya kai karshen ya na kai hannu saman bedside drawer ya dauki wayar sannan ya sauko da kafafun shi kassa ya mike zaune ya na kallon screen din kawai sai ya ga number din Saudiya ce , kuma ba ta MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU ba ce , da sabuwar number ce a hankali ya juya ya kalli Inaya ya ga kamar wayar na neman ta tashe ta a hankali ya mike tsaye ya nufi kofar fita , ya fice sannan ya janyo mata kofar kai tsaye parlourn kassa ya sauko ya nufi sofa three seaters ya zauna , sannan ya kai yatsa ya dauki kiran dai'dai lokacin da ya ke shirin yankewa a hankali ya kai wayar a kunne ya na sallama kassa kassa maimakon a amsa mishi kawai sai ya jiyo sautin kuka , a rude ya ke fadin " Hello , Ammie lafiya ki ke kuka ? " ya fada dan a nashi tunanin MALIKAT INAS ce saboda ya san ita ce ke da saurin kuka bare sun yi wajen four months ba su call ba ya yi tunanin ko saboda hakan ne ta ke kuka ya na a haka ya jiyo Muryar RIANNA ta na fadin " ba ita ba ce " Dum ya ji zuciyarshi ta yi muguwar bugawa har sai da ya ga wani dishi² shi duk ya manta da wata mzi sunan RIANNA a duniyar nan , ya a ka yi ta samu number din shi ? bayan ya san da ga Diya sai MALIKAT INAS ke da number din shi ta US , kukan me ta ke yi kuma ? a hankali ya bude baki murya a sarkafe ya ce " Ukhtie ! " lokaci guda ta kara sautin kukanta ta na fadin " Akhie , why za ka tafi ka bar ni ? ko tunanina ba ka yi , bare ka kira ni ka ji in ina lafiya ko kuwa , haka mu ka yi da kai ? ba ka so na ko ? " nan take ya ji duk jikin shi ya yi sanyi , har idanun shi su ka ciko da ruwa , a hankali ya lumshe su ya na kauda kai gefe ya ce " i'm sorry Ukhtie , ki yi hakuri ki daina kukan nan wlh ba na so " da sauri ta katse shi da cewa " ba ka so shi ne ka tafi ka barni ? Akhie don Allah ka dawo gida " a hankali ya girgiza kai kamar ta na a gaban shi ya ce " No , i can't , ba zan iya dawowa ba , ki yi hakuri " " no , don Allah ka dawo , mu na bukatar ka a nan , ina bukatar ka a nan don Allah ka dawo akwai matsala " a rude a bude idanun shi ya na fadin " matsala kuma ? Ukhtie ba abun da ya samu su Ammie ? me ya faru ki ka ce matsala ? " " Akhie , komai ma ya faru , don Allah ka dawo ka karbi kujerar mahaifin mu , ba ka san abun da ke faruwa cikin masarautar nan ba " " okay , please ki kontar da hankalinki fada min abun da ya ke faruwa " ba musu ta shiga ba shi labarin abun da ya faru bayan hawan Aymane kujerar Malik abun ba dadin ji , bayan hawan Aymane kujerar Malik abubuwa dayawa sun faru , one month bayan hawan shi ya sallami duk wani mazaunin fadar Malik , ya tattaro na fadar Daular Ottoman su ka maye gurbin su sai abun da su ka ga dama su ke cikin masarautar , dukiyar Daular Saudiya ta koma musu kamar gonar hatsi dan fitar da kudi kawai su ke yi ba su shigowa duk wani mai laifi kai tsaye hukuncin kisa Aymane ya ke yanke mishi ba tare ya yi bincike ba , sannu sannu har a ka daina kai kara gaban Malik , ko kai je da gaskiyar ka ba za fita da sauki ba , dan sai ka biya Tarar makudan kudade wai saboda hakkin ka da su ka kwato maka bayi kuma sun koma cikakun bayi dan yanzu an fidda su da ga part din su sun koma prison part din kuma Aymane ya mayar shi kamar night club , iskanci kala kala , har shan wine , su dauko diyan mutane su yi musu fyade , har da shi kan shi Aymane babban abun tashin hankali shi ne duk bayan sati biyu sai an rasa yarinya guda da ga cikin masarautar , da ga wadda a ka samu gawar ta da sarar maciji a jiki , sai wadda ta sha gubar maciji , wasu duk jinin jikinsu ya tsiyaye , wasu kuma an yi musu rape sannu sannu har ya kai duk makarantu kassar Saudiya sun koma maza zalla , dan matan su na zuwa a ke kwamushe su gidan marayu mata daya daya ne a ciki , sannu sannu har mutanan Masarautar Saudiya sun fara yin hijira zuwa gariruwan da ke kusan Saudiya dan kar a raba su da yaran su mata kuma duk wannan abun da ke faruwa da sanin Malik Aymane , amma ko yatsa bai daga ba , asali ma mutanan gari cewa su ke da sa hannun shi cikin wannan abun da ke faruwa lokacin da Diya ya samu labarin abun da ya faru , ya yi kokarin dakatar da Aymane amma Aymane ya yi kokarin kai shi prison saboda ya yi jayaya da Malik din Saudiya hakan ya sa Diya jan bakin shi ya yi shiru , ya dauki MALIKAT INAS , MALIKAT AL'UMU , mama , Abdoul & Tesnim ya koma Qatar da su dan si gujewa shairin Aymane ya yi kokarin tafiya da RIANNA amma Aymane ya ki yarda da sunnan shi ya ke da iko da RIANNA kuma ba za ta bar kassar Saudiya ba , haka Diya ya hakura ya bar ta a Daular Saudiya ko one week ba yi ba da tafiyar su Diya Qatar Aymane ya auri Hafsat yarinyar Mohammed , wannan abun ya yi matukar kunnawa RIANNA rai , specially da ta san auren Hafsat kawai dan daukar fansar abun da su ka yi wa mahaifin ta ne haka ta tsaya ta na yi wa RIANNA azaba da sa hannun Aymane , su ka mayar da ita tamkar baiwarsu , duk wani aikin Hafsat RIANNA ke yi mata shi , Idan kuma ta ki Aymane ya sa a yi mata dukan tsiya , har ya kai ta rasa ciki da ke jikin ta babu mai labarin Rafik , Hussein har General Abdallah ba neman da ba su yi wa Malik Nawfel ba amma sun kassa samo shi , a kan ya dawo ya karbi mulkin Saudiya dan Aymane ya na neman ya ruguza masarautar da a ka gina bisa gaskiya 😪😪😪NI DAMA NA SAN AYMANE BA ZAI YI ABUN KIRKI BA IDAN YA HAU KUJERAR NAN , YANZU ZA MU GA WANI MATAKI MALIK ZAI YANKE , ZAI KOMA SAUDIYA YA KARBI KUJERAR MALIK ? KO YA KOMA AYMANE ZAI HAKURA YA SAUKA KAI TSAYE BAYAN GWAGWARMAYAR DA YA SHA KAFIN YA HAU TA ? HMMMM MU JE ZUWA DAI , DAN LABARI YA ZO KARSHE , ZA A YAKI NA KARSHE TSAKANIN NAWFEL DA AYMANE ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ............ 24 🌹🕊} ▪SRORY 🔥 A hankali Malik ya mike ya na fadin " ki kontar da hankalinki , ina nan zuwa gobe " ya na gama fadar haka ya sauko wayar ya katse kiran haka ya ci gaba da latsa wayar shi , ya dan jima kafin ya kai wayar a kunne babu ko sallama ya ce " ina jiran ka Saudiya gobe , tare da Familyna " ya na gama fadar haka ya sauko wayar ya katse kiran ya mike tsaye kai tsaye stair ya nufa ya Haye ya koma bedroom din su ko da ya shiga dressing room ya wuce , ya shirya kayan su cikin trolley guda babba , ya fiddo ta ya ajiye bakin kofar sannan ya nufi bed din su ya haye ya na sauke ajiyar zuciya , ya lumshe idanunshi ya na a haka ya jiyo Muryar ta ta na fadin " yaya Zayd , gida za mu koma ? " ba tare da ya bude idanunshi ba ya ce " No , ke a nan za ki zauna , ni ma ba zan jima zan dawo " " what ? me ya sa ? ni gaskiya tare za mu tafi , ina so na ga su Ammie " ta fada kamar za ta yi kuka a hankali ya ware idanunshi ya juya su na fuskantar juna ya ce " ki yi hakuri Cutie ki zauna a nan , wlh idan ki ka bi ba zan samu nitsuwar yin aikin da ya mayar da ni , idan ki na nan hankali na zai fi konciya , ba zan so wani abu ya same ki tare da babyn mu ba " " ni gaskiya yaya Zayd tare za mu tafi , ka bukata ta a kusa da kai , ni wlh ko ka tafi ka bar ni sai na bi bayan ka , in ya so na bace saman hanyar " " please my Cutie , kar ki raba min hankali gida biyu , kin ga ko kwana biyu ba zan yi ba zan dawo " a hankali ta juyo ta ba shi baya , kawai sai ta sakin mishi kuka ba tare da ta ce komai ba " ya salam !" ya furta cen kassan makoshi a hankali ya kai hannu ya janyo ta jikin shi ya hade bayan ta da kirjin shi ya ce " shikenan , rigimamiya kawai, mu tafi , amma wlh ba za ki fito bedroom din ki ba " wata yar karamar dariya ta yi dama ba kukan ta ke ba kawai dai ta san duk lokacin da ta ke mishi kuka ya na yi mata abun da ta ke so ▪BAYAN SALLAR ASUBA ⛅ tsaye Malik ya ke bakin kofar shiga parlourn , ya na sanye da wandon jeans black color , da T-shirt red color , ya daura wata jacket black color da ga sama , ya na tsaye sai faman duba watch din hannun shi ya ke ya na tsaye a haka Inaya ta fara sauko stair , ta na sanye da wata Abaya pink color , sai dan karamin hijab din ta white color dai'dai kirji , ga katon cikinta ya yi tsaye a hankali ta ke sauko stair din , tun da ta fara saukowa ya tsare ta da ido babu ko kiftawa har sai da ta karaso gaban shi ta tsaya , ta na shagwabe fuska , ta na faman turo bakin nan nata kamar ya ce zai yi mata kiss matse gera ya yi ya na nuna mata hanyar fita parlourn ya ce " wuce mu tafi , da wani katon cikinki kamar ball " murguna mishi baki ta yi ta na yi mishi hararrar kassa ido kafin ta daga kafa ta fice sai da ya kashe duk lamps din parlourn , sannan ya bi bayan ta su ka fita kai tsaye get din fita gidan su ka nufa , ta na gaba ya na bayan ta su na fitowa gidan ta ga motar shi bakin kofar an yi parking din ta , ga gateman nan tsaye geffen ta su na fitowa Malik ya bude mata kofar motar ta shiga a hankali , sannan ya juya ya yi wa gateman magana kafin ya juya ya nufi wajen driver ya shiga ya tada motar kai tsaye ya nufi airport su na isa , su ka shiga private jet din shi , lokaci guda Jet din ya daga ya nufi kassar Saudiya ▪AFTER SOME HOURS ▪MASARAUTAR SAUDIYA ❤ Misalin karfe 9 na safe , jirgin su ya sauka a kassar Saudiya tun da ya shigo kassar ya ga komai ya sauya mishi kamar ba Saudiyar da ya sani ba bai gama shan mamaki ba sai da ya isa bakin kofar Daular Saudiya a nan ya ga wasu status guda biyu na lions sun bude bakunansu , ga wasu Sword biyu gaban kawuna su , a takaice tambarin Daular Ottoman ne a kafe bakin kofar Daular Saudiya da ga gani kuma na zallar gold a haka Malik ya danne abun cikin zuciyar shi ya shiga Daular nan ya tabbatar da cewa Eh Aymane ba Al'heri ya ke shukawa ba , dan duk Daular ta ruguje garden din ta ya bushe kamar ba a taba yin ciyayi a wajen ba , duk ginin sun kwararabe da ga gani ba a kula da su a hankali Inaya ta tabo hannun shi ta na cewa " yaya Zayd , an ya nan gidan mu ne ? ba ka yi batan kai ba ? " murya a sanyaye ya ce mata " No my Cutie , ban yi batan kai ba , in sha Allah komai zai koma kamar da farko " ba ta ce mishi komai ba ta tsaya ta bin wajen da kallo ga jikin ta ya yi mugun sanyi duk inda motar su ta wuce sai an tsaya a na bin ta da kallo Malik kuwa kai tsaye part din MALIKAT HOUDA ya nufa ya yi parking din motar bakin kofar shiga part din ya na yin parking ya kashe motar ya kalli ta cikin glass din motar ya ga kowa ya tsaya waje guda su na kallon motar allamun su na jiran su ga wanda zai fito da ga ciki a hankali ya sauke ajiyar zuciya , kafin ya kai hannu ya bude kofar motar ya sauko da kafar shi guda , sai da ya dan jinkirta kafin ya fiddo gudar kafar ya fito da ga cikin motar duk wanda ke wajen sai da ya saki kuka lokaci guda ganin Malik ya dawo cikin masarautar shi kan shi sai da idanunshi su ka ciko da ruwa a hankali ya fara bin wajen da kallo , cen ya hango Azim ya tunkaro shi da mugun gudu ya na daga mishi hannu , ga idanun shi nan cike da ruwa haka Malik ya tsaya ya na kallon shi , har sai da ya kusa kawowa wajen motar ya yi tuntunbe ya fadi da gudu Malik ya nufe shi , ya zuwa ya Zube saman guyiwowinshi ya tallabo Azim ya na fadin " Azim , ba ka ji ciwo ba ? " ina ko amsa mishi tambayar shi Azim bai yi ba , ya rungume shi ya na sakin kuka kamar karamin yaro a hankali shi ma Malik ya zagayo da hannayanshi a baya a Azim ya rungumeshi , da a ce zai iya yin kuka da ya yi shima sai da Azim ya gaji da kukan nashi sannan ya dago da ga jikin Malik ya na fadin " Ina ka shiga ranka shi dade ? ina ka tafi ka bar mu ? kai da kanka ka ce mu ne ahalinka amma shi ne ka tafi ka bar mu ? ba ka san irin kangin da mu ka shiga bayan tafiyar ka ba , na godewa Allah da ba abun da ya same ka , don Allah kar ka tafi ka sake barin mu a hannun wacen azzalumin mutum " ya fada ya na hawaye bibiyu a hankali Malik ya mike tsaye , sannan ya taimakawa Azim ya mike tsaye shi ma hannu ya kai ya fara gogewa Azim hawayen shi ya na fadin " kar ka damu Azim , in sha Allah babu inda zan je , ko zan tafi sai na cire ou da ga hannun wacen azzalumin " a hankali Azim ya gyada mishi kai ya na sakin wani dan karamin murmushin da har ya manta rabon shi da ya yi murmushi a hankali Malik ya juya ya nufi motar shi da sauri Azim ya mara mishi baya , su na isa ya bude gidan baya ya fiddo trolley din su Malik kuwa ya nufi geffen Inaya , ya bude mata kofar , sannan ya mika mata hannu ba musu ta daura hannun ta saman nashi , sannan ta sauko a hankali Azim na ganin cikin Inaya ya saki wani kyawatencen murmushi ya na yi wa Allah godiya cikin zuciyar cikin sanyin murya ya ce mata " ki shiga ina zuwa , su Ammie duk su na ciki " gyada mishi kai kawai ta yi , da ga haka ya manna mata kiss saman forehead ya raba ta geffen ta ya shiga cikin motar shi A hankali ta daga kafa ta fara takawa ta shiga part din MALIKAT HOUDA , Azim na biye da bayan ta janye da trolley bakin ta da Sallama ta shigo parlourn MALIKAT HOUDA , nan ta tardo MALIKAT INAS , MALIKAT AL'UMU , mama , Tesnim , Nesrine , har ita kan ta MALIKAT HOUDA Nesrine da mama na ganin ta su ka tashi da gudu su ka nufe ta , su ka rungume , su na sakin kuka wata yar karamar dariya Inaya ta yi ta na fadin " Ashhhhhh , kar ka ku ji wa babyna , ciwo " a tare mama da Nesrine su ka daga da ga jikin Inaya su na kallon katon cikinta Godiya mama ta shiga yi wa Allah cikin zuciyar ta , Nesrine ma haka sai sakin murmushi ta ke wani kyawatencen murmushi Inaya ta saki , ta nufi MALIKAT INAS da sauri ta na fadin " Ammie " da sauri MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU su ka mike su na fadin " yi a hankali baby " cak ta tsaya ta na murmushi har su ka karaso wajen ta , su ka rungume ta sannan su ka shiga tambayar ta ya jiki , ya hanya gyada musu kai kawai ta ke ta na murmushi cen cikin hannun MALIKAT HOUDA ta hango wani baby , ya na barci sai jijiga shi ta ki washe baki Inaya ta yi ta nufi MALIKAT HOUDA ta na fadin " la mamie , baby ki ka samu ? " a tare duk su ka yi wata yar karamar dariya sannan MALIKAT HOUDA ta ce mata " ba na son shirme , na Nesrine ne " dan zaro idanu Ta yi kafin ta juya ta kali Nesrine , da ke tsaye ta na hawaye , irin kallon nan na tambaya a hankali Nesrine ta gyada mata kai ta na murmushi allamun Eh zama geffen MALIKAT HOUDA ta yi ta na fadin " mamie ba ni shi na rike " ta fada na mika mata hannu cikin zolaya Tesnim ta ce mata " wannan katon cikin naki zai bari ki dauke shi ? " " ni dai sai na dauki babyn Nesi " ta fada cike da shagwaba har da turo baki " karbi , ba za mu iya rigimar ki ba , ai dama dole ta ce sai ta rike shi , ba mijin ta ba ne " MALIKAT HOUDA ta fada ta na daura Baby saman hannayan Inaya da sauri Nesrine ta ce mata " yi a hankali kar ki murde min kan baby " hararrar ta Inaya ta yi ta na fadin " to ina ruwan ki , ai ni ma na kusa samun nawa babyn " ta kai karshen ta na murguna mata baki a hankali Nesrine ta karaso wajen ta , ta na fadin " ban babyna tun da haka ne " ta kai karshen ta na mika mata hannu da sauri Mama ta ce mata " Nesrine wai biye mata za ki yi , kin fi san halin ta " hararrar Inaya Nesrine ta yi kafin ta koma gefe ta zauna ta na tsuke fuska a tare kowa ya koma ya zauna kafin MALIKAT INAS ta ce " baby , ina mijinki ya yi ? ba tare ku ka zo ba ? " a hankali Inaya ta dago kai ta kalli MALIKAT INAS ta ce " a tare muku Ammie , ya ce akwai inda zai je yanzu ya dawo " a tare duk su ka yi hamdallah , sannan MALIKAT AL'UMU ta ce " baby , ya kamata ki je ki huta ko ? " noke mata kafada ta yi ta na fadin " ni tare da babyna zan tafi " da sauri Nesrine ta ce mata " wane babyn ? kam , wlh tun wuri ki sauke idanun ki da ga saman babyna , in ba haka ba na yi miki duka kawo ruwa " cikin nitsuwa Tesnim ta ce mata " Malik ko ya cire miki kai , gwara ki bi ta cikin ruwan sanyi ku rabu lafiya , dan ita ta na son babyn nan ko mutuwa za ki ba abun da zai raba ta da shi " marairaice fuska Nesrine ta yi ta na shirin magana , ta ga Inaya ta miko mata babyn ta na fadin " amshi , barci na ke ji " da sauri Nesrine ta kai hannu ta karbi babynta ta na karba Inaya ta mike tsaye a hankali , ta na dafe da cikinta , ta ce " mama , barci na ke ji " ta kai karshen cike da shagwaba wani dan karamin murmushi ta saki ta na kallon ta , yau dia ga autar ta da ciki har ya kai watan haihuwa , ga kuma Nesrine da babynta , saura na Abdoul kadai ta ga burin ta ya cika a hankali ta mike ta nufi Inaya ta riko hannunta , ta na fadin " mu je ki yi wanka ki konta ki huta , Nesrine kawo kayanta bedroom di na " " bari zan kai " Tesnim ta fada , ta na mikewa ta nufi trolley din da Azim ya ajiye a wajen ta bi bayan su mama da su ka shiga corridor ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ________ 25 ✍💕🔥} ▪MALIK AYMANE zaune ya ke saman kujerar shi ta Gold ya na rike da wayar shi ya na latsa , haka zalika duk mutanan wajen kowa na harkar gaban shi , sai hira su ke yi su na dariya su na a haka Meli ya shigo da gudu babu ko sallama ya nufi Aymane da gudu , kai tsaye wajen kunnen Aymane ya nufa ya yi mishi rada a dubu dari Aymane ya mike tsaye har sai da ya saki wayar shi ta fadi kassa a tare duk kowa ya juyo ya na kallon Aymane da ke faman zaro idanu baki sake har su na hada baki su na tambayar shi lafiya ba su kai ga gama rufe bakunansu ba , su ka ga Aymane ya kai hannu ya damko wuyan Meli ya na fadin " karya ka ke , ba zai taba dawowa ba " murya a disashe Meli ya ke fadin " ranka shi dade , ba karya na ke ba , da ido na na gan shi zai shiga part din MALIKAT HOUDA " cikin bacin rai Aymane ya tura Meli baya har sai da ya fadi ya na shirin magana idanun shi su ka sauka cikin na Malik , ya na tsaye bakin kofar shigowa Fadar ya rike hannayan shi a baya a tare kowa ya mike tsaye ya na kallon Malik baki sake , wasu zuciyoyin su na bugawa cikin bacin rai Aymane ya ce mishi " me ka ke yi a nan ? " a hankali Malik ya daga kafa ya fara takawa ya karaso tsakiyar fadar ya na fadin " na zo karbar abu na , dama aro ne na ba ka " wata shegiyar dariya Aymane ya yi kafin ya koma saman kujerar Malik ya zauna , irin zaman nan na qasaita ya ce " ko da HICHAM BIN JAABAR ne zai fito da ga cikin kassa , ba isa ya sauke ni da ga saman kujerar nan ba , bare kai ragon banza " cikin bacin rai Malik ya ce mishi " kar ka kuskura ka kira sunan mahaifina " " na kira , na kira me za ka yi ? ,ko ba ka son na fadi sunan wanda ya haifi lusarin namiji kamar ka ? tun kafin na sa a cire maka kai , ka fice min da ga fada " a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " Aymane , tun ina yi maka cikin ruwan sanyi , ka sauka da ga kujerar nan " wani makirin murmushin geffen fuska Aymane ya saki , kafin ya juya ya kalli wani dogari da ke tsaye bakin kofar fadar , da hannu ya mishi allamun ya cirewa Malik kai ba musu dogarin nan ya tako gadan² ya na zaro takobi wai cire kan Malik lokaci guda Malik ya kai hannu baya ya fido gun ya juya ya harbe dogarin nan tsakiyar kai , nan take ya fadi kassa matace ba karamar razana Aymane da mutanan fadar su ka yi ba a hankali Malik ya juyo , ya saita kan Aymane ya na fadin " idan na ga dama , move guda zan yi na aika inda ka aika mahaifina , amma zan ba ka damar ci gaba da rayuwa , ka sauka da ga kujerar nan " cikin bacin rai Aymane ya mike tsaye ya na fadin " ba ka da ikon ce min na sauka da ga saman kujerar nan , kai da kanka ka bar ta , kowa ya na shaidar ka hakura da kujerar nan a bisa tsarin masarautar nan , duk Malik din da ya hakura da kujerar shi , ba shi da izinin komowa da sunnan zai koma saman kujerar shi , dan haka ba ka da ikon ce min na sauka " ya na gama rufe bakin shi ya ga Rafik ya shigo cikin fadar ya na fadin " as a direct descendant of Malik HACHIM bin JAABAR, he has every right to claim the tron ​​of his late father, even if he renounced him " " Gaskiya Rafik ya fada , dan haka malam ka tattara kayanka ka yi gaba " Fadin Diya ya na karasowa geffen Malik ya tsaya ya na sakin murmushi " No ! " Aymane ya fada da karfi ya na mikewa tsaye ya ci gaba da cewa " No , ba ka da izinin ce min na sauka , ba ka san irin famar da na sha kafin na hau saman kujerar nan , tun kafin ka shigo duniya na shirya hawa na kujerar nan ta Malik dan har yaron MALIKAT INAS na kashe , na kuma sace mahaifar ta dan kar ta samu wani babyn , amma wannan banzan uban naka ya auri kanwar Daddy , ta haife ka , tun ranar da ka shigo duniya , tawa duniyar ta ruguje , ni na sakawa part din Malik wuta shekara shidda baya kawai dan ka mutu na dawo na kashe Malik , amma wani ikon Allah dan banzan yaron nan ya rayu , okay na hakura , why za ka dawo ? me ya sa ba ka yi zaman ka a cen ba ? amma sai da ka dawo ka shiga tsakanina da burina , amma ban hakura ba ni na juya kwakwolwar Hakim ya harbi Malik saboda ya kassa kashe shi , ni na sa Rouksar zuba mata poison cikin abincinka , ni na saka ta sace ruhin MALIKAT AL'UMU , amma wacen banzar yarinyar ta ruguza shirina baki daya , why ba za ku bar ni na hau kujerar nan cikin konciyar hankali ba ? why ? , wlh ko da sama da kassa za ta nade , ba zan sauka da ga kan kujerar nan ba " ya fada cike da bacin rai da allamun fasuwar rai ta kama shi duk mutanan wajen sai da su ka yi salati su na sauraron abun da Aymane ke fadi , bacon zai ya sa ya tonawa kan shi asiri da kan shi shiru Malik ya yi ya na sauraron abun da Aymane ke fadi , dole ya yi mishi ta wayo dan ya samu ya sauka da ga kan kujerar nan , Idan ya ce zai ta karfi , ba zai yi nassara ba , dole shi ma ya yi tunani kamar na su na mugaye , dole ya meda kwakwolwar shi irin tasu kafin ya samu Aymane ya sauka da ga kujerar nan , dama an ce mugu shi ya san makwontar mugu , cuta ce za ta dau cuta a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya , cike da nitsuwa ya ce "as the heir of Malik HICHAM bin JAABAR I have the right to claim the throne of my late father, but since you do not want to give in passively okay, Aymane Abdoul Mujeeb Me Nawfel HICHAM bin JAABAR I provoke you in a duel, the winner will ascend the throne of Saudiya and the loser will pay with his life " a dubu dari Rafik da Diya su ka kalli Malik su na zaro idanu , har su na hada baki wajen cewa " ka na jin abun da ke fada kuwa , hakan na nufin idan ka fadi kashe ka zai yi " cikin kwarin guyiwa Malik ya ce " Eh , na ji abun da na fada " ya na gama fadar haka Aymane ya bushe da wata shegiyar dariya har da tapi ya dafe ciki shiru kowa ya yi ya kallon shi kamar wani zarrare sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya dago ya kalli Malik ya ce " kai a ganin za ka iya kashe ni ? , ko ka kashe ni kamar ka kashe maciji ba ka cire kai ba , Okay na yarda , wane irin duel ka ke so mu yi ? " " Sword Duel " ya fada a takaice ya na kallon Aymane sake bushewa da dariya Aymane ya yi ya fadin " okay , na yarda , in dai ta haka ne kawai zan zauna saman wannan kujerar , na yarda , kai kuma ka shirya tarda tsohon mahaifinka , dan har yanzu ba a yi wanda zai ga bayan Aymane bin Abdoul Mujeeb , ko mutuwa tsorona na ke , bare kai ragon banza " " All right , tun da ka yarda fine , yau ranar monday , za mu yi shi a ranar Friday , amma kafin nan , da ga kai har wadanan mutanan fadar taka , ba ku da izinin shigowa fada da sunnan aiki , har sai mun kammala duel din mu , sannan da ga yanzu ka fita da ga Malik Aymane , ka koma Aymane , har zuwa lokacin da za mu kammala , a nada wanda ya yi nassara a matsayin sabon Malik " " okay " Aymane ya fada a takaice kafin ya sa hannu ya cire Alkyabar Malik da ke jikin shi ya ajiye saman chair din bayan shi , ya cire Rawanin kan shi ya ajiye saman Alkyabar , sannan ya juyo ya fara takawa ya karaso gaban Malik ya tsaya sai da ya kalle shi cikin ido sannan ya ce " mu zuba mu gani , shege ka fassa , Nawfel Hicham Bin Jaabar tun yanzu ka sa a shirya kabarin ka , da ni ne kai zan ce a yi shi nesa da na mahaifina dan kar ya ga wane irin lusarin yaron da ya haifa " ya kai karshen ya sakin wata yar karamar dariya ya raba ta geffen shi ya wuce ya na fita Malik ya saki wata yar karamar sheet da ya rike a hannun shi a baya nan take wajen ya fara zubar da jini a dubu dari Rafik ya riko hannun nashi ya na fadin " Inallillahi , ranka shi dade , why za ka ji wa kanka haka ? " a hankali Malkk ya sauke ajiyar zuciya ya na fadin " dole na yi hakan , if not zuciya za ta debeni , na buge shi " ya na gama fadar haka ya dago kai ya kalli mutanan fadar Aymane , wani mugun kallo ya wurga musu nan take su ka sha jinin jikin su cikin ba da umarni ya ce musu " idan ku ka yi one minute a cikin wajen nan , ka tabbatar gawarku ce za su fita " bai gama rufe bakin shi ba su ka tashi daya bayan daya da gudu su ka fice fadar , ta rage da ga Diya sai Malik sai Rafik su na fita Shi ma Malik ya juya ya fice fadar , ya na tafiya kamar zai tashi sama hannun shi na zubar da jini , ga idanun shi duk sun yi ja da allamun ya na cikin bacin rai kai tsaye part MALIKAT HOUDA ya nufa , babu ko sallama a bakin shi ya shigo parlourn nan ya tardo su duk su na zaune ban da Inaya da mama da su ka shiga Bedroom duk su na ganin shi kowane ya saki wani kyawatencen murmushi , MALIKAT INAS har da hawaye har sun tashi za su nufe shi , su ka ga Diya ya fado mishi a baya ya rungume shi ya na fadin " ni dama na san za ka dawo , tabbas za ka dawo , ai dama damuna a lokacin da a ka fi bukatar ta ta ke samuwa , kamar wata ka ke a sararin samaniya haskenka ya na mamaye duk duniya , na ji dadin ganin ka abokina , I have really missed you " ya na gama rufe bakin shi , Malik ya kai hannu cikin zafin nama ya medo Diya gaban shi , ya dunkule hannu ya kai mishi wani mugun bugu a face har sai da ya fadi kassa a tare duk ka razana , Nesrine har da sakin kara , lokaci guda babyn ta ya saki kuka kamar ya san abun da ke faruwa cike da bacin rai Malik ya ce mishi " ka na sane da abun da ke faruwa amma ka ki fada min , why ba za ka kire ni ka fada min halin da ahalina su ke cike tun kafin abun ya tsananta ? why Diya ? da yanzu RIANNA ba ta kire ta fada min ba shikenan haka Saudiya za ta dongwama hannun wacen azzalumin dan uwan naka " a hankali Diya ya dago kai ya mike tsaye , ya na fadin " lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa , sai da na kira ka , amma ba ka dauki wayata ba , na tura maka text a na bukatar ka a Saudiya , amma ba ka min reply ba , asali ma blocked di na ka yi , shi ya sa na ja bakina , na yi shiru ba kyale ka , na tattare familyn ka na tafi da su Qatar , duk abun da ya faru laifin ka ne , da tun farko ba ka tafi ba da duk wannan ba ta faru ba " ya fada cikin bacin rai shi ma gaskiya Diya ya fada , duk abun da ya faru laifinshi ne , da tun farko ya tsaya , ya yaki Aymane da duk wannan abun ba ta faru ba ya na gama fadar haka ya fara jiyo kukan baby wani dan karamin tsaki Diya ya ja ya na fadin " dubi don Allah ka saka shi kuka " ya kai karshen ya na juyawa ya nufi Nesrine , ya kai hannu ya karbi babynshi , sannan ya juyo ya dawo gaban Malik ya shiga jijiga shi ya na fadin " Shiiiiiiiiii , calm down my baby ba abun da ya faru " a hankali ya dago kai ya kalli Malik ya na murmushi ya ce " tun kafin a rigani , bari na gabatar maka da Nawfel bin Abdoul Mujeeb , my baby " lokaci guda idanun Malik su ka ciko da ruwa , har wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke ya na kallon babyn babu ko kiftawa Diya na jin yadda ya sauke ajiyar zuciya , ya saki wani kyawatencen murmushi ya ce " ba za ka rike shi ba ? " ya fada ya na mika mishi babyn a hankali Malik ya dago hannayanshi har kerma su ke yi ya kai zai karbi babyn kamar wanda ya tuno wani abu , lokaci guda ya juya ya fita da gudu a tare su ka kalle shi har ya fita sannan Diya ya kalli babyn hannun shi ya ce " Oh sorry my baby , yanzu ya dawo kai da takwaran ka guda , duk gudun ruwanshi sai ya dawo ya dauke ka " sa ga haka ya juya ya koma geffen Nesrine ya zauna su ka shiga rarrashin babyn su haka kowa ma ya koma ya zauna , ya yi zugum sun rasa abun yi , wannan tashin hankali da me ya yi kama , su dan ba su ma ji abun da Aymane ya fada da sai sun dinga sumewa ▪AYMANE cike da bacin rai ya nufi part din Malik , kai tsaye a floor na biyu ya nufa dan a nan RIANNA ta ke , shi kuma tare da Hafsat a floor na uku , dan tun zuwan shi part din bai taba hawa floor na hudu ba , dan ya na rufe kuma babu wanda ya San ta yadda a ka rufe shi bare a bude shi babu ko sallama ya shigo parlourn ya kwallawa RIANNA kira kamar murya shi za ta fado da gudu RIANNA ta fito da ga Corridor , ta na tafe ta na ingishi da allamun kafar ta na ciwo , ga fuskar ta duk ta yi ja , ta na sanye da wata gown pink color ko veil ba ta da a kanta kai tsaye gabanshi ta karaso murya har kerma ta ke ta ce " ga ni , ka na bukatar wani abu ? " tsaya wa ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa sai da ya dauki one minute ya na kallon ta kafin ya daga hannu ya wanke ta da wani gigitacen mari har sai da ta saki kara ta fadi kassa cikin bacin rai ya tsuguna ya kai hannu ya shako wuyan ta ya na fadin " bayan ke na san babu wanda zai yi wannan aikin , why ? azabar da na ke miki ba ta ishe ki ba sai da ki ka yi abun da zai sani na kashe ki ? why za ki sa dan banzan dan uwanki ya dawo , har ya yi kokarin kwace min kujerar Malik ? " tattara duk karfin ta RIANNA ta yi , ta sa hannayan ta dukka biyu ta ture shi ya fadi baya da sauri ta mike tsaye ta na sakin murmushi ta na fadin " Akhie ya dawo ? " ta kai karshen hawaye na zubo mata ta na gama fadar haka ta ji hannun Aymane ya damko wuyanta ya na fadin " ya dawo , amma ba za ki samu ganin shi ba , da ga nan gawar ki ce za ta fita da ga part din nan , duk wanda ya yi kokarin shiga tsakanina da kujerar Malik , sai na ga bayan shi , ki jira shi ma dan uwan naki , zai tarda ki ranar Friday " " ka sake ni " ta fada murya a disashe dan a rarrabe ma ta fiddo hariffan ya na shirin magana ya ga an riko hannun shi a hankali ya juya ya ga ko wanene , kai tsaye cikin idanun Malik nashi su ka sauka ba karamar razana ya yi ba ganin wadanan hazel eyes din nashi , ga shi sun yi jazir dan bacin rai , har sai da Aymane ya saki wuyan RIANNA bai shirya ba ya na ganin ya sake ta ya yarfa hannu shi da karfi kassa , ya riko hannun RIANNA zai bar wajen da ita da sauri Aymane ya riko hannunta ya na fadin " she is my wife , ba ka da ikon tafiya da ita " Malik bai ce mishi komai ba , ya sa kafa ya tura shi har sai da ya fadi kassa ya na faduwa ya juya ya nufi lift ya na rike da hannun RIANNA , sai da su ka yi ido hudu da Aymane kafin kofar lift din ta rufe kai tsaye part din su ka baro , ya na janye da hannun RIANNA , ita ko ko gaban ta ba ta gani , kawai ta tsare shi da ido babu ko kiftawa ta na hawaye sai da su ka shigo parlourn MALIKAT HOUDA ba ta sani ba , kawai sai ganin ta yi ya saki hannun ta ya nufi corridor da sauri ta riko hannunshi , da karfi ya kwace shi ya nufi corridor ba ta hakura ba sai da ta sake kai hannu ta riko nashi ta na fadin " Akhie " ba ta gama rufe bakinta ba , ya juyo ya daka mata wata gigitaciyar tsawa ya na fadin " I say let me ! " da ga haka ya nufi corridor ya shige ya bar ta ta yi sumar tsaye da sauri MALIKAT INAS ta tasso ta rungume yarinyarta ta na sakin kuka a hankali RIANNA ta bude baki ta ce " Ammie , cewa ya yi na kyale shi " ta fada hawaye na zubo mata da sauri Diya ya ce mata " RIANNA , gwara ki kyale shi , dan yanzu bacin ran da ya ke ciki ko da marigayi Malik ne a gaban shi , zai iya yi mishi fiye da tsawan , dan idanunshi a rufe su ke , ba ku san abun da Aymane ya fada mishi ba a fada , dan haka ku kyale shi har ya sauko " da sauri RIANNA ta shige jikin MALIKAT INAS ta na sakin kuka har da zubewa saman guyiwowinta , ta na kuka bangaran Malik , kai tsaye corridor ya nufa , har ya wuce bedroom din da Inaya ke ciki ya jiyo Muryar ta , ta na fadin " Ashhhhhhh " cak ya tsaya , ko tunani bai tsaya yi ba ya tura kofar ya shiga babu ko sallama ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ________ 26 ✍💕🔥} cak ya tsaya , ko tunani bai tsaya yi ba ya tura kofar dakin ya shiga babu ko sallama nan ya gan ta zaune saman bed din mama , ta jingina bayanta a forehead din gadon , da ga ita sai bathrobe , ga hannun mama saman katon cikinta , sai murmushi su ke saki a tare ya na ganin haka ya ce " i'm sorry " ya kai karshen ya na shirin juyawa da sauri Mama ta ce " malam Zayd , ina kuma za ka je ? " shiru ya yi bai ce mata komai ba , ko motsi ya kassa ya na a haka ya ga mama tsaye gaban shi ta na fadin " dama ta ce ta na son ganin ka , Auta zan dawo anjima kin ji ? " gyada mata kai kawai Inaya ta yi , da ga haka ta sa kafa ta fito bedroom din ta janyo musu kofa ta na fita ko ya sakawa kofar security a hankali ya juya ya nufi bakin gado , ya zauna ya na kallon ta wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " baby ka san wani abu ? " girgiza mata kai ya yi a sanyaye ya ce " sai kin fada " dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce " babyn mu ya na motsi , yanzu na ji kafafunshi saman cikina " " da gaske ? " ya fada ya na daga mata gera gyada mishi kai ta yi da sauri ta na fadin " kawo hannunka ka ji " ta fada ta na kai hannu ta riko nashi ai ko wanda ke zubar da jini ta dago , " inallillahi , baby wa ya ji maka ciwo haka ? " ta fada cike da damuwa a hankali ya kwace hannunshi ya na cewa " kar ki damu , na zo wucewa ne , na bugi sword din wani dogari , kuma babu zafi ina zuwa " ya kai karshen ya na mikewa tsaye kai tsaye toilet ya nufa ya shiga , ko one minute bai yi ba ya fito ya na rike da towel ya na goge hannunshi , dai'dai ya karaso wajen sofa , ya tilla towel din a sama ya koma wajen ta , ya zauna bakin gadon , ya cire sneakers din shi ya haye saman gadon , ya konta ya tada kai da cinyoyin ta lokaci guda ya saki wata nanauyar ajiyar zuciya , har sai da Inaya ta yi wata yar karamar dariya ta na kai hannu saman kanshi , ta fara shafawa a hankali ya na a haka kawai ya ji wani dadaden qamshi , ya na isa cikin hancinshi a hankali a hankali slowly ya ware idanunshi , ya yi sama da su , kawai ya ga ashe ko pant ba za ta sanye da a hankali ya lumshe idanunshi ya sake bude kamar mai jin barci ba tare da ya janye idanunshi ba da ga saman vagina din ta ya ce " Cutie , ware kafafunki kadan " ba musu ta ware kafafunta , ta na fadin " me ya faru baby ? " ta fada dan ita a tunanin ta wani abu ya gani ai ko wani abu ya gani , ta na gama rufe bakinta , ta ji tongue din shi a cikin vagina din ta sai da ta zaro idanu ta kara danna kan shi a wajen dan ba ta shiryawa hakan ba murya a sanyaye ta ce " yaya Zayd ka bari please " a hankali ya zame tongue din shi ya matso a hankali kafin ya dago kai ya kalle ta ya ce " i'm sorry my Cutie " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta gyada mishi kai a hankali ya dawo geffen ta ya zauna ya riko hannunta ya ce " tell me , wane irin gift ki ke so na yi miki ? " cikin rudu ta ce " wane irin gift kuma ? na me ? " " ke dai kawai ki fada min , gift din da ke ki ke so " dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce " ummmmm , Island " a rude ya ce " Island kuma ? " gyada mishi kai ta yi ta na fadin " yeah , Island , ai kai ka ce na fadi abun da ne ke so " ta fada cike da shagwaba " yeah , na ce ki fadi abun da ki ke so , amma ba abun da zan iya yi ba , ina kuma zan samo miki Island " " Nooooo , ni fa ba ka gane abun da na ke fada ba " " to , explain me , me ki ke nufi ? " ya fada ya na daga mata gera guda wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " let me explain to you , Cewa na yi mu samu kanmu a wani tsibiri da ke tsakiyar ruwa babu kowa kawai da ga ni sai kai a cikin wani katafaren gida kusa da ruwa, tare da kallon teku, da faɗuwar rana mai ban sha'awa " " ba dan ki gani abu a film ba za ki ce sai kin yi ke ma " ya fada ya na kai hannu ya dan zunguri kanta wata yar karamar dariya ta yi ta na fadin " It's a problem to have a dream ? ni kawai abun da na ke so kenan " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " okay , yanzu fada min , idan na cika mafarkin ki , me za ki ba ni ? " cike da zumudi ta ce " duk abun da ka ke so " " don't be sure , da gaske za ki iya ba ni abun da na ke so ? " " ya fada ya na daga mata gera guda a hankali ta gyada mishi kai allamun Eh " ko da kuwa ....... " ya rada mata karshen a kunne , ni dai ban ji abun da ya ce ba da sauri ta girgiza kai ta na marairaice fuska ta ce " no gaskiya ba zan iya ba baby , wai har yanzu ba ka bar maganar nan ba ? " " ta ya ki ke so na bari , idan kin shirya yi min zan saya miki Island din baki daya , na tafi na yi wanka " ya kai karshen ya na mikewa ya nufi toilet ya shiga jim kadan ya fito sanye da bathrobe , ya na fitowa ya wuce kai dressing room , kamar ko ya san kayan su na nan jim kadan ya fito sanye da wani wando Jeans black color , da T-shirt black color ita ma a hankali ya karaso wajen ta , kawai sai ya ga har ta yi barci bai yi kokarin tashe ta ba , ya janyo duvet ya rufe ta har zuwa kirji sannan ya manna mata kiss saman forehead kafin ya juya ya nufi kofar fita dakin security din ya cire sannan ya bude kofar ya fito kai tsaye parlour nan ya tardo su zaune sun yi zugum kamar an aiko da mutuwa cak ya tsaya ya na kallon su murya a sanyaye ya ce " lafiya ku ka zauna a haka ? mutuwa a ka yi ? " a tare duk su ka dago kai su kalle shi , ya na tsaye ya rike hannayan shi a baya a hankali ya bude hannayan shi ya na kallon RIANNA , da gudu su ka tasso ita da Tesnim su ka fada jikin shi , su na sakin kuka cikin sigar rarrashi ya ce " wlh in ba ku yi min shiru ba sai na koma inda na fito " da sauri RIANNA ta ce " shikenan , shikenan , mun yi shiru , ba kuka mu ke ba " " that's good , yanzu ku sake ni , kar ku karaya min baya " va musu su ka sake shi , su ka tsaya gabanshi har su na hada baki wajen cewa " i have really missed you " " ni ma na yi kewar ku over " ya fada cikin sanyin murya wata yar karamar dariya RIANNA ta yi ta na sakin kuka lokaci guda , na lura RIANNA kamar MALIKAT INAS ta ke , abu kadan sai ta saki kuka a hankali ya raba jikin shi , ya raba ta geffensu ya nufi MALIKAT AL'UMU ya rungume ta rungume shi tsam ta yi ta na fadin " na yi kewar ka sosai my baby " a hankali ya raba jikin shi da nata sannan ya nufi MALIKAT INAS tun kafin ya karaso ta nufe shi da sauri ta rungume shi ta na fadin " kar ka sake tafiya ka bar ni don Allah " cikin sigar rarrashi ya ce mata " kar ki damu Ammie , ba zan sake rabuwa da ku ba " wata yar karamar ajiyar zuciya ta sauke ta na murmushi a hankali ya raba jikinshi da nata ya juya ya kalli MALIKAT HOUDA cikin zolaya ya ce mata " wai ke tsohuwar nan har yanzu ba ki mutu ba ? " " karbi nan dan rainin hankali kawai , don Allah zo kashe ni in ka gaji da gani na " ta fada ta na matse mishi fuska dan tabe baki ya yi ya na kauda kai ya ce " ni tambaya ce kawai na yi " wata yar karamar dariya MALIKAT INAS ta yi ta na fadin " kai dai ka na son takurawa mamie , me ta yi maka ? ko dan ta na son ka shi ne za ka yi mata wannan shegantakar ? " " ai ni ban ce ta so ni ba " ya fada ya na kara shan tsami da ga haka ya ce musu " kun ci abinci ? ko ba ku jin yunwa ? " " Yanzu mu ke wa Inas mu koma part din mu , mu shirya muku abinci " fadin MALIKAT AL'UMU cikin nitsuwa ya ce mata " No , ba na son kowa ya bar part din nan , mamie bedroom nawa ne a part din ki ? " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan MALIKAT HOUDA kai tsaye ta ce " bedroom takwas ne a ciki " gyada kan shi ya yi a hankali ya na fadin " okay , ba damuwa na san za su ishe ku kafin a gyara masarautar , ba na son ku fita bayan wannan azzalumin ya na cikin masarautar , duk wani abu da za ku bukata zan kawo muku " da sauri RIANNA ta ce " kai kuma fa Akhie ? " dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " kar ku damu a kai na , kawai ina son na tabbatar ku na cikin koshin lafiya " " wacen Azzalumin kuma fa ? ya ce zau sauka da ga saman kujerar ? " MALIKAT INAS ta fada " Yeah , nan da Friday za mu sani " ya na gama fadar haka ya nufi hanyar fita parlourn ya fice da kallo su ka raka shi har sai da ya fita sannan MALIKAT INAS ta tasso ta riko hannun RIANNA ta na fadin " mu je ki sauya kayan nan " ba musu RIANNA ta bi bayan ta su ka shiga corridor bangaran Malik kuwa ya na baro part din ya shiga motar shi kai tsaye ya fice masarautar ▪AFTER SOME HOURS bai dawo masarautar ba sai karfe goma sha biyu na dare , ko ina ya tafi ? oho bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo parlourn MALIKAT HOUDA kamar aljana ta na zaune ita kadai cikin parlourn , ta na kallon waje guda a hankali ya karaso geffen ta ya zauna ya na fadin " me ki ke yi a nan ke daya ? " ba tare da ta kalle shi ba ta ce " nothing , kawai na kassa barci ne " " Da gaske , me ya faru ? tunanin me ki ke ? ko cikinki ke ciwo ? " a hankali ta girgiza mishi kai ta na dan karamin murmushi ta ce " uncle ne ya tsayar da ni , wai ya na son magana da kai " cikin rudu ya ce mata " ban gane ba ? " a hankali ta sauke nunfashi , ta lumshe idanunta kafin ta sake bude su , sun koma farare kal a hankali ta juyo ta kalle shi cikin a hankali ta bude baki ta ce " wai kai komai sai an kwatanta maka ne ? " ta fada da murya tak tak irin ta Malik HICHAM ba karamar razana Malik ya yi ba har sai da ya yi baya ya na zaro idanu ya na karanto kalmar shahada cikin zuciyar shi bushewa da dariya ta yi ta na fadin " wlh kai da momyn ka duk matsorata ne , dubi kamar ka ga wani aljani , ko da ya ke na mutu ashe dole ka ji tsoro , ba ni da isashen lokaci , kawai na zo na fada maka a kan ka yi hankali lokacin duel din ku , Aymane ba abun da ka ke tunani ba ne , ya ma wuce tunanin mutum , ba za ka iya kashe shi ba kai tsaye , dole ka fara kawo karshen sihirin shi , Idan ba haka ba ba zai mutu ba , ni kai na ban san inda ya boye karfin sihirin shi ba , da na je na kawo karshen shi , zabi guda gare ka , da ka samu dama ka cire mishi kai kawai ta haka ne kawai zai mutu idan ba haka ba tashin hankali da za ka gani da ga baya ya karfin tunanin mai tunani " ta na gama fadar haka ta sauke wata yar karamar ajiyar zuciya , ta ja wani dogon nunfashi kafin ta lumshe idanunta , ta sake bude su a hankali ya ga sun koma dai² a hankali ta juyo ta kalle shi ta ce " baby me ya faru ? " wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " ba komai " wani dan karamin murmushi ta saki sai kuma ta tsuke fuska lokaci guda ta na fadin " sai yanzu ka dawo , ni na yi fushi ma da kai " ta kai karshen ta na kauda kai " sorry Cutie , na tafi yin wani aiki ne " ya fada cikin sanyin murya turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " baby yunwa na ke ji , tun tafiyar ka ban ci komai ba " " shikenan , me ki ke ki ci ? " da sauri ta ce mishi " irin abincin da ka ke min a US " ta fada ta na sakin wani dan karamin murmushi gyada mata kai ya yi kafin ya ce " okay , jira ni ina zuwa " da to kawai ta amsa mishi , da ga haka ya tashi ya nufi kitchen ya shiga da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta saki wani dan karamin murmushi sai da ya dauki one hour a cikin kitchen din kafin ya fito ya na rike da wani tray kai tsaye gabanta ya karaso ya zauna a kassa saman carpet , sannan ya ajiye tray din a gaban shi ya na ce mata ta sauko ba musu ta sauko kassa su na fuskantar juna , ya fara ba ta abincin da kan shi sai da ta kammala sannan ya dauki tray din ya mayar da su kitchen sannan ya dawo parlourn ta na zaune saman sofa ya tardo ta , ta shafar cikin ta a hankali ya karaso wajen ta ya zauna ya na fadin " yanzu tashi ki je ki konta " shagwabe mishi fuska ta yi ta na fadin " ba tare za mu kwana ba ? " a hankali ya girgiza mata kai allamun a'a shiru ta yi ta na kallon shi babu ko kiftawa sai da ta dauki lokaci kafin ta ce " baby , amma akwai abun da ke damun ka ko ? " " me ki ka gani ? " ya fada a sanyaye " kawai na ga yanayin face din ka ya sauya ne " " ba zan miki karya ba , ina cikin damuwa , ba kadan ba , amma duk lokacin da na tare da ke na kan ji damuwata ta tafi , please don't leave me , kar ki tafi ki bar ni " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta rungume shi ta na fadin " mutuwa ce kadai za ta raba ni da kai " a hankali ya zagayo da hannayanshi a bayanta ya rungume ya na sauke ajiyar zuciya a hankali ▪AFTER TWO DAYS 🤧🔥 yau ta kama ranar Friday , tun karfe 6 a ka fara shirye²n duel din Malik da Aymane misalin karfe 8 kowa ya hallaci wajen da za a gabatar da duel din , a cikin garden a ka shirya yin duel din kowa na cikin masarautar sai da ya hallaci wajen , da mutanan fadar Malik , da kuma na fadar Aymane , har da su MALIKAT INAS , da Inaya ba rokon da su mama ba su yi mata ba a kan ta zauna , amma fir ta ki ta ce sai ta je a tsaye Malik da Aymane su ke tsakiyar garden din , su na fuskantar juna , Rafik na tsaye da ga tsakiyar su a gefe cikin nitsuwa ya fara magana ya na fadin " kun san yadda tsarin fada da takobi ya ke , ban da zalinci " cikin nitsuwa Aymane ya katse shi da cewa " ka ga don Allah ka ba mu waje mu yi mu wuce wajen , a sani na ka kashe ko a kashe ka shi ne tsarin wannan fadan , dan haka ka wuce ka ba mu waje " " za ka iya tafiya Rafik " Malik ya fada cikin sanyin murya gyada mishi kai Rafik ya yi kafin ya juya ya karbi Sword din da ke hannayan Azim da ke tsaye bayan shi ya mikawa Aymane guda , sannan ya mikawa Malik guda ya na fadin " Allah ya ba mai rabo sa'a " amma cikin zuciyar shi Malik kawai ya ke yi wa addu'ar samun nassara , da ga haka ya bar wajen ya koma wajen da a ka shiryawa ma su kallo ya zauna saman chair din shi geffen MALIKAT AL'UMU , ya na zama ko Aymane da Malik su ka fara fadan su a hankali MALIKAT AL'UMU ta juyo ta kalli Rafik ta ce " Rafik , wai fadan minene su ke yi ? " wani dan karamin murmushi Rafik ya yi ya na fadin " ranki shi dade , wanda ya yi nassara shi zai hau kujerar Malik " " Wanda bai yi nassara kuma fa ? " MALIKAT INAS ta fada dan jinkirtawa Rafik ya yi kafin ya ce " mutuwa zai yi " a tare su ka ce " inallillahi wa'ina illaihi raji'un , ka na nufin idan Malik bai yi nassara ba kashe shi Aymane zai yi ? " a hankali ya gyada mishi kai ya na fadin " ina jin tsoron hakan ranki shi dade , addu'a kawai za ku yi Allah ya ba shi sa'a , idan Aymane ya yi nassara za mu shiga babban tashin hankali dan babu wanda zai iya yin jayaya da shi a kan kujerar Malik " kalmar shahada MALIKAT AL'UMU da INAS su ka shiga jerowa , kenan kashe musu yaron su za a yi in dai bai yi nassara ba , nan take zuciyoyinsu su ka fara bugawa da karfi a hankali MALIKAT INAS ta juya ta kalli su Malik dai'dai lokacin da Aymane ya samu Malik a damtsen shi na dama ya yanke shi nan take ya fara zubar da jini har ya gangaro saman takobin hannunshi da sauri Inaya ta rumtse idanunta , ta na kauda kai gefe a hankali RIANNA ta riko ta , ta na fadin " ko mu koma ciki ? " girgiza mata kai Inaya ta yi ta na fadin " a'a Aunty RIANNA " da to kawai RIANNA ta amsa mata kafin su ci gaba da kallon su Malik wata yar karamar dariya Aymane ya yi lokacin da ya ji wa Malik ciwo a hannu ya na fadin " ya ,har ka gaji ? still yanzu ma mu ka fara " a hankali ya kai hannun shi na hagu ya riko sword din , dan ba karamin rauni ya samu ba , ba zai iya ci gaba da fadan da hannun damar ba wata yar karamar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya nufi Aymane , shi ma Aymane da gudu ya nufo Malik sai dai kafin ya kai ga daga takobin shi , Malik ya juya ya ba shi baya ya caka mishi sword din shi a ciki har sai da ta fito mishi ta baya da sauri Malik ya juyo ya yi baya ya na kallon Aymane da ke zubar da jini ta bakinshi wata nanauyar ajiyar zuciya duk mutanan Malik su ka sauke MALIKAT AL'UMU da INAS su na yi wa Allah godiya cikin zuciyoyinsu da sauri Inaya ta mike tsaye ta na kallon Malik ta ce " ka cire mishi kai ! " ta fada da karfi har sai da hankalin kowa ya dawo gare ta Malik na jin hakan ya tuno abun da ta tabba fada mishi lokacin da ya ce wa Aymane su yi duel din na ya cire mishi kai ta haka ne kawai zai mutu tuno hakan ne ya sa shi nufar Aymane da sauri zai zame takobin shi sai dai kafin ya karaso ya ga Aymane ya zare takobin da kan shi ya tilla gefe ya na sakin murmushi " ka kashe ni , amma ba za ka iya ja da shi ba " Aymane ya fada jini na fitowa da ga bakin shi kafin Malik ya yi taku biyu , kawai ya ga skin din Aymane ta koma green scales na fito mishi kamar irin na maciji , idanunshi su ka koma irin na maciji bayan kalmar shahada ba abun da mutanan wajen da Malik su ke yi su na kallon Aymane da ya fara girma , ya na girma , ya na girma , ya koma dankareren maciji tsanwa shar , girman shi ya yi biyun macijin da Rouksar ta zama a word room wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi tongue din shi na fitowa waje duk mutanan wajen sai da su ka saki kara , ma su tserewa na yi , ma su suma na yi MALIKAT INAS , MALIKAT AL'UMU da Rafik , RIANNA , Diya , bayan kalmar shahada ba abun da su ke yi da sauri General Abdallah ya kalli Sojojin shi da ke tsaye cen a geffen ya daga musu murya ya na fadin " Fire ! " da sauri Su ka fiddo gun su ka fara harbin macijin nan , amma ko ajikin shi , bullet din sai faduwa kassa su ke yi wutsiyar shi kawai ya sa ya buge duk sojojin da ke wajen su ka yi cen gefe su ka fadi shi dai Malik ya yi sumar tsaye bayan kallon macijin nan ba abun da ya ke yi , sai kalmar shahada da ya ke karantawa cikin zuciyar shi , ya na kallon macijin nan cikin ido dan shi ma macijin Malik ya ke kallon ya na tsaye a haka kawai ya ga........ ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ________ 27 ✍💕🔥} ya na tsaye a haka kawai ya ga Inaya kamar ta fado da ga sama tsaye a gaban shi , kayan jikin ta duk sun koma baki kirin , gashin ta ya yi black sosai , ga shi kuma ya yi kwari kamar an yi kitso , idanunta sun koma bakake kirin ko digon fari babu , har wani bakin hayaki ke tashi da ga saman rigar ta da gashin ta , wani abun mamaki kuma cikin jikinta ya bace bat kamar ba ta taba yi ba a hankali Malik ya bude baki ya na shirin magana ya ga wani haske ya fito da ga jikin ta ya yi cen gefe dan nesa kadan wata irin muguwar bugawa zuciyar shi ta yi wata Inayar ce kuma daban , amma wannan kayan jikin ta duk farare ne , har gashin kan ta fari ne kal , idanunta sun koma farare kal har wani haske su ke yi kamar torch , ita ma dai cikin ta a shafe ya ke babu allamun pregnancy a tattare da ita cikin wani harshe da ban san irin shi ba mai sanye da bakaken kaya ta cewa dayar " Abyad ki koma , idan wani abu ya same ki dukka mu uku ba za mu rayu ba " girgiza mata kai Abyad ta yi ta na fadin " Aswad , ba za ki iya yin fada da shi ba ke kadai , ki bari na taimaka miki " " Ki fara fitar da Malik da ga wajen nan " Aswad ta fada gyada mata kai kawai Abyad ta yi , kafin ta tako da gudu ta nufo Malik da ya yi sumar tsaye , ta riko hannunshi ta bace bat tare da shi sai ga ta tsaya gaban su MALIKAT AL'UMU rike da Malik sakin hannunshi ta yi , ta na shirin juyawa ya riko hannunta ya na fadin " Cutie , kar ki tafi " a hankali Abyad ta juyo , ta kwace hannunta a hankali , wannan karan da harshen Hausa ta ce " kar ka damu ba abun da zai same ta , ka zauna a nan , idan wani abu ya same ka , ita ma za ta cutu " ta na gama fadar haka , ta yi taku uku baya , ta na fuskantar su , ta fara motsa lips din ta a hankali a hankali wani farin hayaki ya fara tashi tsakanin su , ta dago hannun ta , ta fara yin sama da shi , shi ma hayakin nan ya fara yin sama sannan ta daina motsa lips din ta , ta sauko hannun ta kafin ta juya da gudu ta na juyawa Malik ya tako da sauri ya na fadin " Cutie ! " , sai dai ya na iso wajen hayakin nan ya yi baya da sauri ya ji kamar ya bugi bango a rude ya tsaya ya na kallon hayakin nan , ya mika hannun shi , kawai sai ya ga ya tabo abu kamar ya taba bango cikin fitar hayaci ya fara kai wa hayakin nan bugu , ya na fadin " Cutie ! Cutie ! " da sauri Diya ya riko shi ya na fadin " Ka kontar da hankalin ka , ba abun da zai faru da ita bangaran Abyad kuwa , kai tsaye geffen Aswad ta dawo ta tsaya ta na fadin " ya za mu yi da shi ? " a hankali Aswad ta yi sama da hannu ta , sai ga wata katuwar Sword baka kirin ta fito a ciki , ba tare da ta kalli Abyad ba ta ce mata " kar ki damu , zan yi maganin shi " ta na gama fadar haka ta nufi macijin nan da gudu da sauri ya juyo da wutsiyar shi zai kai mata bugu , kawai sai ta bace bat sai ga ta tsaya a bayan shi , ba tsaya bata lokaci kawai ta caka mishi sword din hannun ta a baya wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi , a dubu dari ya sa wutsiyar shi ya buge ta , wata yar karamar kara ta saki ta na yin cen gefe ta fadi " Cutie ! " Malik ya fada da karfi ya na zaro idanu lokacin da macijin nan ya buge ta , sa karfi ya shiga kai wa hayakin nan bugu amma ina , ba kuma zai iya zagaye shi ba dan hayakin ya raba masarautar biyu , babu ta hanyar wucewa lokaci guda Abyad ta bace , sai ga ta tsugune geffen Aswad ta na fadin " ba ki ji ciwo ba ? " " a'a " Aswad ta fada ta na kokarin tashi da sauri Abyad ta mike tsaye , ta na kallon macijin nan ya na kokarin cire sword din Aswad da ke bayan shi a hankali ta mika hannunta , kamar da ga sama wata farar bow ta fito cikin hannunta a hankali ta kai dayan hannunta , ta fara jan zaren bow din nan kamar ta na shirin tilla kibiya sai da ta ja shi har karshe kafin ta saki , kawai sai na ga wata farar Arrow ta fito ta nufi macijin nan da mugun gudu ta soke shi a jiki wani marayen kuka macijin nan ya saki dan ba karya ya ji zafin hakan lokaci guda Abyad ta bace bat , ta koma gaban macijin , ta kara jan bow din nan ta harba mishi kibiya , ta sake bacewa ta koma bayan shi , ta harba mishi wata arrow a baya , yanzu ma ta sake bacewa ta koma dayan geffen ta sake harba mishi arrow , sai da ta harba mishi har guda hudu kafin bow din hannunta ta bace wani marayen kuka macijin nan ya saki , kafin ya nufe ta gudu , duk da ya galabaita dan har idanun shi sun fara rufewa , jikin shi ya yi sanyi ya na isa ya sa wutsiya , kafin ta bace , ya matse ta a cikin wutsiyar shi ya daga ta sama , ya buga ga kassa da mugun karfi har kura na tashi da mugun gudu Aswad ta tasso , ta nufi Abyad ta Zube saman guyiwowin ta , ta talabo ta , ta na fadin " Abyad , Abyad , ki na ji na ? " murya a disashe ta ce " ina jin ki , ba abun da ya same ni " da sauri Aswad ta mike tsaye , cike da bacin rai , ta bude baki ta yi wata razananiyar kara ta na kallon macijin nan nan take wata bakar guguwa ta tashi da karfi ta fara mamaye macijin nan , a hankali Aswad ta daga kafa ta shiga cikin guguwar nan , ta tsaya cak waje guda a hankali ta mika hannunta , da sauri Sword din ta da ta caka mishi a baya ta fito ta koma cikin hannun ta wata razananiyar kara macijin nan ya saki lokacin da sword din ta fita da ga jikin shi da sauri ya nufi Aswad cike da bacin rai , sai dai kafin ya iso gare ta , ta bace bat cikin guguwar nan cak ya tsaya ya na juyi ya na kuka ya na neman Aswad sai da ya share one minute a haka , babu Aswad ya na a haka ya ga kawai ta fito da ga cikin guguwar nan cen sama dai'dai tsawon shi , kamar an tillo ta , ta daga sword din ta sama ta raba macijin nan gida biyu har jininshi ya watsun mata a fuska nan take ya fadi kassa rabi ya yi gefe , rabi ya yi dayan gefe non take gudun guguwar nan ya kara , sai kururuwa ta ke yi wani razanannan sauti na fitowa da ga ciki sai da ta yi wajen good one hour ta na wannan sautin kafin ta bace bat tare da macijin baki daya wata nanauyar ajiyar zuciya Abyad ta sauke ita da Aswad a tare , ta tashi da gudu ta nufi Aswad wani dan karamin murmushi Aswad ta saki kafin ta bude mata hannayan ta , ta na isa ta shige jikin ta a hankali farin hayakin nan da ta tare su Malik da shi ya fara yin kassa har ya bace shi ma ya na bacewa ko sai ga Inaya tsaye a wajen , ta na sanye da kayan ta na farko , idanun ta sun komo dai'dai har wannan katon cikin nata a hankali ta fara bin wajen da kallo ta na tambayar kanta me ta ke yi a nan cen ta hango su Malik tsaye , sun yi cirko² su na kallon ta babu ko kiftawa sun ma rasa abun da za su ce , da a ce wani ne ya ba su labarin abun su ka gani yau , da wlh sai su ce mishi ba shi da hankali , amma da idanunsu su ka gani , kowa ya shiga yi wa Inaya ayar tambaya ban da Malik ta na ganin shi ta saki wani cool murmushi ta fara takawa a hankali ta nufe shi ya na ganin ta fara takowa ya sauke wata nanauyar ajiyar zuciya har zai daga kafa kawai ya ga ta tsaya cak , kawai sai ya ga wajen da ta ke tsaye ya jiqe kamar an watsa mishi ruwa wata irin muguwar murdawa cikin ta , ya yi mata har sai da ta saki wata razananiyar kara ta na dafe shi da hannayan ta a dubu dari Malik ya yi kanta ya na fadin " Cutie , me ya faru ? " amma ko jin shi ba ta yi sai kara ta saki , ta nunfashi sama sama da sauri su MALIKAT INAS su ka nufe su dan sun ga allamun kamar naquda ce ta ke , ga shi kuma ta zubar da ruwa hakan na nufin haihuwa za ta yi MALIKAT INAS na karasowa wajen Malik ta ce mishi " mu kai word room , haifuwa za ta yi " dum ya ji gaban shi ya fadi , tun kafin wani ya yi magana , ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak sai kara ta ke saki ya nufi word room da ita sai cije lips din shi ya ke dan ba karamin zafi hannun shi na dama ya ke yi mishi ba , ga shi ko sai zubar da jini ya ke amma a haka ya daure ya nufi word room da ita , tun a reception ya shiga kwallawa su doctor kira dama cikin word room din akwai mace likita me karbar haihuwar matan masarautar da gudu wata nurse ta tafi office din ta , ta kira ta ta na fitowa ta cewa Malik " yi sauri ka shiga da ita dakin cen " ta fada ta na nuna mishi wani daki da sauri ya nufi dakin , har su MALIKAT INAS sun bi bayan shi , doctor ta ce musu " a'a ku tsaya a nan , shi ma yanzu zai fito " ta kai karshen ta na nufar dakin da Malik ya shiga ba musu kowane ya zauna saman waiting chair , kowane da addu'ar da ya ke yi cikin zuciyar shi bangaran Malik kuwa , ya na isa cikin dakin kawai ya kontar da ita saman gadon jinya dai'dai lokacin da doctor ta shigo ta na fadin " za ka iya fita " ta fada dai'dai lokacin da wasu nurse guda biyu su ka shiga da gudu har ya juya zai fita ya ji ta riko hannunshi da sauri ya juya ya na kallon ta , a hankali ta girgiza mishi kai hawaye na zubo mata ya na shirin yi mata magana doctor ta ce " please ranka shi dade ka fita " ko sauraron ta ba ya yi ya dawo wajen Inayar shi ya sunkuyo ya ce mata " ki kontar da hankalin ki ba abun da zai faru , kin ji ? " ya na gama fadar haka ya jiyo Muryar doctor ta na fadin " ka fita don Allah " cikin bacin rai ya dago ya ce mata " babu inda zan je , ku yi aikin ku kawai , idan ba za ki iya ba ki fice min da ga nan " ba dan ta so ba ta ja bakin ta ta yi shiru wata yar karamar kara Inaya ta saki , ta na kuka ta ce " kar ka saki hannuna don Allah " a hankali ya dago hannunta da ke cikin nashi ya manna mishi kiss ya na fadin " ba abun da zai faru , ina tare da ke " ba ta amsa mishi ba kawai ta saki kara ta na lumshe idanun ta har wani dago kai ta yi kafin ta koma , ga wata uwar zufa da ta karayo mata , kamar an watsa mata ruwa cikin sanyin murya doctor ta ce mata " ki kontar da hankalin ki , ki dinga jan nunfashi a hankali , ki na saukewa " ba musu Inaya ta ja wani dogon nunfashi har kirjin ta na yin sama sai dai maimakon ta sauke kawai sai ta saki kara ta na kara matse hannun Malik a cikin nata da sauri ya daura dayan hannun nashi saman kumatun ta ya na fadin " Cutie , Dube ni kin ji ? " ba musu ta juyo ta kalle shi idanun ta duk sun yi ja sai hawaye ta ke ta marairaice fuska da sauri ya sauke forehead din shi saman nata ya na kallon cikin idanunta , murya cen kassan makoshi ya ce mata " ba abun da zai faru da ke okay ? " da sauri ta katse shi da cewa " yaya Zayd mutuwa zan yi , da zafi " ta kai karshen ta na kara sautin kukan ta cikin sanyin murya ya ce mata " ba abun da zai same ki , ki daina cewa mutuwa za ki " ya fada kamar zai yi kuka har wasu hawaye ke zubo mishi wanda shi kan shi bai San da su ba karan farko da na ga hawayen Malik , ko a lokacin da Daddyn shi ya mutu bai yi hawaye ba wata yar karamar kara Inaya ta saki ta na janye forehead din ta , ta kauda kai gefe , da karfi ta cije lips din ta kamar za ta fashe su da sauri Malik ya kalli doctor ya ce " wai har yanzu ba ku fiddo mata wannan abun ba ? " " don't worry , ga kanshi nan na fitowa , ranki shi dade , last working , ki turo da karfi " doctor ta fada ta na kallon Inaya da sauri Inaya ta shiga girgiza mata kai idanunta a lumshe da sauri Malik ya daura hannunshi saman kumatunta , ya juyo da face din ta , ya sauke forehead din shi saman nata murya kassa kassa ya ce " okay , zan kirga zuwa uku , da ga nan ki ka dogon nunfashi ki sauke , kin ji ko ? " a hankali ta gyada mishi kai allamun Eh " Okay , one , two , three let's go " wani dogon nunfashi ta na sakin wata siririyar kara karfin ta sauke wata nanauyar ajiyar dai'dai lokacin da kukan baby ya gauraye wajen wata nanauyar ajiyar zuciya Malik ya sauke ya na fadin " Alhamdoulilah " cikin zuciyar shi har lumshe idanunshi ya yi ya na sakin murmushi kamar shi ya yi aikin ya na bude idanunshi ya ga Inaya ta yi tsit kamar an yi ruwa an dauke Dum ya ji zuciyar shi ta buga da karfi , a dubu dari ya kai hannu ya fara jijiga ta ya na fadin " Cuti , Cutie , please ki bude idanunki , Cutie , please ki bude kar ki min haka mana " da sauri Doctor da ke rike da babynsu ta karaso wajen ta na fadin " ka kontar da hankalinka , ba mutuwa ta yi ba , suma ce ta yi " ta na gama fadar haka ya ga ta sauke babyn hannun ta saman kirjin Inaya ta kontar da kan shi saitin zuciyarta wani irin sanyi ne ya ji lokacin da idanunshi su ka sauka saman babyn , kyakyawa da shi fari kal kamar ka taba jini ya fito har wani ja ya yi , ya na kama tak da Malik kamar an tsaga kara , sai dai idanun shi a rufe su ke sai in ya bude mu ga kalar su kawai sai ya ga babyn ya rage kukan da ya ke yi , doctor na ganin haka ta dauke shi ta mikawa Malik ta na fadin " za ka rike shi , ko mu tafi ? " bai ce mata komai ba ya dago hannayan shi a hankali ya mika mata ba musu ta daura mishi babyn a sama nan take ya kara sautin kukan shi ya na wuntsila Kafafu kadan ya kubcewa Malik da sauri Doctor ta karbe shi ta na fadin " Nurse , ku je a yi wa mai martaba dress , ya samu rauni a jikin shi ta fada ta na juyawa da babyn sai da ya sunkuyo ya mannawa Inaya kiss a saman forehead din ta , sannan ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya yi mata rada kafin ya mike ya juya ya bi bayan nurse din nan su ka baro dakin su na fitowa kawai ta ga Malik ya yi gaba abun shi , ya nufi su MALIKAT AL'UMU da ke zazzaune sun yi zugum su na ganin shi su ka mike a tare su na tambayar ta sauka lafiya gyada musu kai kawai ya yi kafin ya ce " za ku iya komawa part din ku , doctor ta ce ta na bukatar hutu " ya kai karshen ya na shirin takawa da sauri MALIKAT AL'UMU ta taro shi ta na fadin " me ta samu ? mace ko namiji ? " slowly ya juya ya kalli MALIKAT INAS , cikin sanyin murya ya ce " Nayel ne " wani kyawatencen murmushi MALIKAT INAS ta saki har hawaye na zubo mata a hankali Malik ya juya ya fice word room din ran shi fari tas kamar an yi mishi albishir da gidan Aljanna a haka su ma su MALIKAT INAS su ka baro Word room din , kowace ta nufi part din ta na asali shi ma Diya da Nesrine su ka koma part din su , haka Abdoul da Tesnim Rafik kuma ya nufi fada ya bude ta , ya kira duk wani na fadar ya fada mishi ya dawo Ranar Friday za a sake nada Malik Nawfel Hicham Bin Jaabar bangaran Malik kuwa kai tsaye part din MALIKAT HOUDA ya koma , babu ko sallama ya shigo parlourn , nan ya tardo ta zaune , sai faman addu'a ta ke yi ta na ganin shi ta sauke ajiyar zuciya ta tashi da sauri ta nufe shi ta na fadin " masoyina , ba abun da ya same ka dai ko ? Allah na gode maka " wani dan karamin murmushin geffen fuska ya sakin mata kafin ya ce " kin ga , ki daina kira na da masoyinki , so ki ke papi ya tardo ni , ya ce na kwace mishi matar shi " wata yar karamar dariya ta saki ta na fadin " kai dai ka sani , mara kunya kawai " " shikenan , bari na yi wanka , zan yi miki albishir me dadi " " shikenan , ina jiran ka , mai martaba " ta fada cikin zolaya bai ce mata komai ba ya nufi corridor ya shige bedroom din Inaya ke ciki , kai tsaye toilet ya wuce ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ________ 28 ✍💕🔥} bai ce mata komai ba ya nufi corridor ya shige bedroom din Inaya ke ciki , kai tsaye toilet ya wuce dan ya yi wanka jim kadan ya fito sanye da bathrobe bed din ya nufo ya zauna , ya zauna a baki ya kai hannu ya bude bedside drawer ya fido A box sannan ya ajiye a sama , sannan ya bude ya fiddo wata yar takarda hannu ya sa ya rabata gida biyu , ya fido wata yar karamar allura irin ta dinki ta na da wani siririn zare blue a hankali ya kai allurar nan wajen yankar da Aymane ya yi mishi , ya fara yi wa kanshi dinki , ya na lumshe idanunshi , ya na cije lips din shi na kassa dan ba karamin zafi a dakwai ba amma a haka ya yi wa kan shi dinki , ya yi dressing wajen , sannan ya tashi ya nufi dressing room jim kadan ya fito sanye da Trouser black color , da T-shirt sky blue , sai wasu sneakers farare a kafafun shi , ya daure wanan smooth hai din nashi a baya , sai tashin qamshi ya ke , sannan ya nufi kofar fita bedroom din ya fito kai tsaye part din ya baki daya ya baro , ya nufi hanyar Fada bakinshi da sallama cen kassan makoshi ya shigo Fadar , nan ya tardo duk mutanan fadar shi , su na zaune su na ganin shi kowane ya saki murmushi ya na mikewa tsaye su na gaishe shi cike girmamawa sai da ya karaso tsakiyar fada sannan ya juya ya kalli side din su tsayawa ya yi ya kare musu kallo na dan lokaci kafin ya ce " na ji dadin ganin ku cikin koshin lafiya " a tare duk su ka saki wani kyawatencen murmushi su na fadin suma sun ji dadin ganin shi a raye dan sunkuyar da kai ya yi kafin ya dago ya ce " okay , zan so ku fara shirye shiryen nada sabon Malik ranar Friday , sannan Dalil ( sabon Sarkin bayi ) zan so ka mayar da bayan ki part din su , sannan gobe ka sa su je part din Malik su kwashe duk kayan da ke ciki za a zuba sabi , duk wani abu da ke bukatar gyara a cikin masarautar nan har ma wajen ta kawai ku aiwatar , kar ku damu da adadin kudin za a kashe , Idris ( shi ne sabon me kula da dukiyar Daular ) ka bude bankin masarautar , na ba da dama a fitar da kudin da su ka dace dan ganin an kyara masarautar , amma abu na farko da na ke son ku fara shi ne cire min wadanacen banzan status da a ka kafa min bakin Daula , General Abdallah , duk mutanan Fadar Aymane da ke hannun jami'an ka , ku yi executed din su kawai , ita kuma Hafsat a mayar da ita wajen mahaifiyar ta , sannan ku shirya min zama da yan JARIDA a matsayin Mr president ba Malik ba ran monday " ( Idan ba ku manta ba tun farko na ce muku Malik shi ne shugaban kassar Saudiya , kuma duk wata maganar administration a hannun shi ta ke , hakan na nufin shi ne sarki kuma president din kassar Saudiya , mutanan Fadar shi kuma duk yawwancin su ministers ne ) " an gama ya shugaba " su ke fada a tare sannan su ka shiga jero mishi addu'a cikin zuciyarshi ya ke amsa musu da Ameen kafin ya juya ya sa kafa ya baro fadar tafiyar shi ya ke cikin konciyar hankali ya na bin Daular da kallo , a haka har ya karaso cikin word room kai tsaye dakin da ya kai Inaya da farko ya nufa , kawai sai ya ga babu kowa a ciki da sauri ya juya ya koma reception ya na tambayar matar shi cikin nitsuwa Wata nurse ta ce mishi " an sauya musu daki , su na cikin room 5 " bai bata amsa ba ya juya ya nufi room 5 , babu ko sallama ya tura kofar ya shiga ya na idanunshi su ka sauka saman ta , ta na konce saman gado ta na sanye da wata gown blue irin ta ma su jinya , idanunta a lumshe da allamun barci ta ke ko har yanzu ba ta farka da ga sumar ta ba kusan gadon ya ga wani dan cradle tsayin shi daya da gadon Inaya a ciki ya hango babyn su konce a ciki , an dunkule shi cikin wani farin towel idanunshi na bude ya na kallon ceiling , idanunshi Tak tak irin na Malik wato hazel wata nanauyar ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya tako a hankali kamar barawo ya karaso gaban su tsayawa ya yi ya na bin babynshi da kallo ya na a haka kawai ya ga idanun babyn sun juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi su ka koma farare kal kafin su dawo dai'dai wani dan karamin murmushin geffen fuska ya yi murya cen kassan makoshi ya ce " idanun momynka ka dauko " ya na gama fadar haka ya tako a hankali wajen shi , har kai hannu zai daukar babyn ya tsaya cak ya na kallon Tambarin masarautar a wuyan babynshi lokaci guda kawai ya ji ranshi ya baci da sauri ya janye hannunshi ya juya da sauri ya fice dakin kai tsaye office din doctor din da ta karbi haihuwar Inaya ya wuce babu ko sallama ya tura kofar office din ya shigo ya na fadin " wa ya ba ku izinin yi wa babyna tambarin masarautar nan ? " a hankali Doctor ta mike ta na fadin " ranka shi dade b..... " ba ta kai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " ki ba ni amsar tambaya ta kawai " " MALIKAT AL'UMU " ta fada a takaice bai ce mata komai ba kawai ya juya ya fice office din , kai tsaye word room din ya baro ya nufi part din MALIKAT AL'UMU ya na taku da sauri , duk yanayin face din shi ya sauya da allamun ranshi ya baci babu ko sallama ya shigo parlourn MALIKAT AL'UMU ya na kiran " momy ! , momy ! momy ! " ya ke fada da karfi ya na tsaye tsakiyar parlourn da sauri MALIKAT AL'UMU ta fito da ga corridor a rude ta ke fadin " lafiya ka ke min irin wannan kiran ? me ya faru ? " cikin bacin rai ya ce mata " momy , why za ki ce a yi wa babyna tambarin masarauta ? , why ? " " zo mare ni Nawfel , mare ni na ce don Allah " ta fada cikin tsare gida wani dan karamin tsaki ya ja ya na kauda kai gefe kafin ya ce mata " momy , ni fa ban bada izinin yi wa babyna wannan abun ba , why za ki min haka ? " " saboda yaron Malik ne , kuma dole a yi mishi tambarin masarauta , kar ka ce za ka goge shi , wlh za ka ji mishi ciwo ka ga har yanzu ba wani kwari ne da shi ba " " momy ba na son abun da zai hada babyna da wannan masarautar , that's why na yanke shawarar komawa US da su bayan nadin Malik " dan zaro idanu MALIKAT AL'UMU ta yi ta na fadin " what ? ban gane ba , kamar ya za ka koma US da su ? ka na nufin ba za ka zauna ba ? " cikin sanyin murya ya ce mata " yeah , ba zan zauna ba , ni dama ban dawo da Niyar zama ba , kuma in sha ranar Next Friday zan koma US , dalilin da ya sa ban bada izinin yi mishi tambarin masarautar nan ba , amma kin je kin ce a yi mishi , gaskiya momy ban ji dadin haka ba " a hankali MALIKAT AL'UMU ta nufi Sofa , ta zauna ta na kallon shi fuska a marairaice ta ce " yanzu tsakani da Allah Nawfel komawa za ka yi , tun da komai ya wuce ka zauna cikin familyn ka mana " a hankali ya tako wajen sofar ya zauna geffen ta murya a sanyaye ya ce " momy , ba zan yi miki karya ba , these months that I spent there were the best of my entire life, I felt free, without any pressure, just her and me , na ji dadin zamana a cen fiye da komai , please kar ki ce za ki tsayar da ni , i promise duk bayan sallar Azumi za mu dinga dawowa mu yi babbar sallat a nan , just let me go please " shiru MALIKAT AL'UMU ta yi ta rasa abun da za ta ce mishi , ita ta na farin cikin komai zai dawo dai'dai , amma ya ce zai koma , zai sake barin su a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta ce " kujerar Malik kuma fa ? wa zai hau ta yanzu ? " " Diya " ya fada a takaice " ka sani Diya ba zai iya hawa kujerar nan ba , in da ma a ce Abdoul ne da zai iya hawa " " na sani momy , amma shi za a nada , dan na san Bayan shi babu wanda zai iya rike min ahalina , na san zai kula da masarautar nan kamar yadda ni zan kula da ita , na yarda da Diya fiye da rayuwata , ba dan shi ba da yanzu ban san inda zan tsinci kai na ba , ba dan shi ba da ba zan taba haduwa uncle bare har ya ba ni auren Cutie , duk wani abun al'heri da ya same ni cikin rayuwata shi ne sila , shi ya sa na yarda da shi fiye da rayuwata , he is my best and ONLYfriend's , He is my Brother not my Cousin , dan haka ya na da ikon hawa kujerar Malik " wani dan karamin murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " ka tabbatar shi ne abun da ka ke so ? " " na tabbatar momy " ya fada kai tsaye " shikenan , amma kar ka fadawa kowa maganar nan , har ranar nadin " " okay momy " ya fada ya na mikewa tsaye da sauri MALIKAT AL'UMU ta ce mishi " ina kuma za ka tafi ? " " ina son na ga babyna kafin mu tafi mosque lokacin sallat ya yi " da to kawai ta amsa , da ga haka ya sa kafa ya fice part din har ya nufi hanyar word room a ka fara kiran sallat , kawai sai ya juya ya nufi mosque dan ya yi sallat bayan sun yi sallat , Diya ya ja hannunshi ya nufi part din shi da shi , sai tambayar shi Malik ya ke me ya faru , ya sake shi amma ko sauraron shi Diya ba ya yi , su ka shiga part din shi sai da su ka shiga cikin dayar bedroom sannan ya saki hannunshi , ya meda kofar ya rufe , ya saka mata security Malik na ganin haka ya ce mishi " wai lafiya ka kawo ni nan , ina son na je na ga babys di na , ka wani kawo ni nan har da rufe kofa " cikin sanyin murya Diya ya ce mishi " please , ka tsaya akwai wata magana da na ke son mu yi " wani dan karamin tsaki Malik ya yi ya na fadin " magana ba za ka iya yi min ita ba a mosque sai ka kawo ni har nan ? , wlh ba ka da hankali , ban hanya na wuce " ya fada ya na nufar kofar dakin da sauri Diya ya riko hannunshi ya janyo shi bayan da karfi ya na fadin " please Nawfel , ka tsaya wlh maganar mai mahimanci ce , don girman Allah ka tsaya " ya fada ya na marairaice fuska wani dan karamin tsaki Malik ya yi ya na fadin " okay , ina jin ka , amma yi sauri " wani dan karamin murmushi Diya ya yi kafin ya gyada mishi kai a hankali ya lumshe idanunshi a fara motsa lips din shi kamar ya na karanto wani abu a hankali skin din shi ta fara sauya launi , ta koma wani launi shi ba green ba shi ba yellow ba , scales su ka fara fito mishi , nan take skin din shi ta koma irin ta maciji , a dubu dari Diya ya bude idanun shi dai'dai lokacin da ya koma wani babban maciji , amma yanayin jikin shi da tsawon shi duk dai'dai yanayin jikin shi Diya ne da tsayin shi , sai wutsiyarshi a baya ta na motsi " inallillahi wa'ina illaihi raji'un " Malik ya fada da karfi har ya na yin baya ya fadi , ya na zaro idanu ya na kallon macijin da Diya ya koma zuciyar shi na duka uku uku , ganin abun ya ke kamar a mafarki a hankali ya bude baki lips din shi har kerma su ke ya na fadin " Diya ! " ya furta lokaci guda ya na gama fadar haka ya ga A hankali skin din macijin nan ta sauyawa , sannu sannu har ya bace Diya ya dawo tsaye a hankali ya zauna a kassa ya yi irin zaman cin tuwo ya sunkuyar da kai murya a sanyaye ya ce " na je na kira ka mu tafi mosque dan lokacin sallat ya yi , amma ban gan ka ba a part din MALIKAT HOUDA , shi ne da na tambaya , a ka ce min ka na part din MALIKAT AL'UMU , na je part din zan shiga na jiyo Muryarka ku na magana da MALIKAT AL'UMU , na ji abun da ka fada mata , ka yi hakuri na boye maka wannan sirrin tsawan shekaru , just na rasa yadda zan iya fada maka ne , na san duk lokacin da ka san ya na ke ba za ka taba ci gaba da yarda da ni ba , that's why ya bunne abu na , amma bayan na ji abun da ka fadawa MALIKAT AL'UMU shi ne na yanke shawarar fada maka " " ya Salam " Malik ya fada cikin zuciyar shi , ka fin ya bude baki ya ce " kai , kai ma tsafi ka ke yi ? kamar Aymane ? " da sauri Diya ya dago kai , nan Malik ya ga hawayen da ya ke zubar wa da sauri ya ce mishi " No , ba na tsafi , duk zaman da mu ka yi da kai ka taba gani na na yi wani abu mai kama da tsafi ? " a hankali Malik ya girgiza mishi kai allamun a'a kafin ya ce " ta ya a ka yi ka ke zama wannan abun kai ma , kenan ka na sane da Aymane shi ma ya na zama hakan ? " dan jinkirtawa Diya ya yi kafin ya ce " tsinuwar macijiya ce a kan ahalin Abdoul Mujeeb , lokacin da mahaifin mu ya hau mulkin masarautar Ottoman ya yi kokarin kara fadada girman masarautar , akwai wani fili da ga bayan masarautar , kawai sai ya ce a sanyo shi cikin Daular , a yi sabin gine² a cen , ashe wajen snake's nest ne , lokacin da ya samu labarin wajen gidan macizai ne kawai sai ya tura a kashe duk macizan , haka ko a ka yi , amma abun da ba su sani ba , sarauniyar macizan mayya ce , kafin ta mutu sai da ta tsinewa Ahalin Abdoul Mujeeb , duk yaran da zai haifa za su zo rabi maciji , rabi mutum , kuma haka a ka yi , ba Aymane kadai ba , duk yaran Abdoul Mujeeb mu na iya komawa wannan macijin da ka gani na koma yanzu , amma na Rouksar daban ne , dan duk lokacin da idanunta su ka koma na maciji a ka yi katari wani ya kalli cikin su , to sai ya koma status har sai ta yi mishi kiss sannan ya dawo dai'dai , shi ya sa ma mu ke kiran ta da Medusa , ina da shekara 17 na fara komawa wannan macijin , abun ya yi matukar ban tsoro , da na fadawa Daddy shi ne ya ke ban labarin yadda a ka yi na zama macijin , da na ji hakan kawai na ji na tsani masarautar , shi ya sa ma na daina zama cikin Saudiya baki daya , na koma UK da zama , idan na gaji na tafi Dubaï ko Jordan ko Asia , tsakanin wadanan gariruwan hudu na kammala karatu na , shi kuma Aymane nashi macijin daban ya ke shi ma , saboda shan jinin mutum ya ke , mutanan ma sai mata , ba yin da Daddy bai yi ba dan ganin Aymane ya daina shan jini amma ya kassa , har ya kai ya gogawa Rouksar shan jini , ba tare da sanin shi ba , ga shi kuma ya koyo yin tsafi , da ya ga abun ya fara gagara shi ne ya tura shi kassar Rouma wajen wani babban masanin tsafi dan ya cire wannan macijin da ke jikin Aymane , amma ya kassa asali ma tsafin shi sai karuwa ya yi , babu yadda ya iya ya sa mishi ido har ya girma a haka , ba zan maka karya ba , lokacin da Aymane ya yi kokarin kashe ka shekara bakwai baya , ina sane , saboda na zo wucewa na ji ya na maganar , dalilin da ya sa ma na shigo masarautar Saudiya a ranar dan na cece ka , amma ina shigar ta kai ne mutum na farko da na ci karo da shi , ba karamin sanyi na ji ba ganin ka a raye , shi ya sa ma na hakura na bi ka Nigeria , saboda ina tsoron Aymane ya cutar da kai idan ya samu labarin ka na raye , na san ka manta amma ni na sani , duk lokacin da ka je kai wa papi Ziyara a Daular Ottoman kai da Tesnim , sai Aymane ya yi kokarin kashe ka , amma bai taba yin nassara ba , akasin da a ka samu , duk lokacin da ka ke zuwa Daular ni ba na nan , shi ya sa ba ka san ko ni wanene ba ranar da mu ka hadu , tun lokacin da na sauke idanu saman Baby na san ta na da aljanu , na san kuma Malik ya shiga jikinta ya ce maka dole sai ka fara karaya tsafin Aymane sannan za ka iya kashe shi , ko kuma ka cire mishi kai , ni na san inda Aymane ya boye sihirin shi , amma ba zan iya fada maka ba , saboda a jikin RIANNA ya boye shi a ranar da a ka yi auren su , hakan na nufin sai ka kashe RIANNA , shi ya sa na ja bakina na yi shiru , bare kuma ba ni da tabbacin za ka yarda da ni , mistake daya a ka samu Aymane ya koma maciji a gaban ka , da ni ma ba zan fada maka ba saboda ya na daya da ga cikin abun da ba na son tunawa a cikin rayuwa , dalilin da ya sa ma na yi bincike a kan yadda zan cire macijin da ke jikina , kuma Alhamdoulilah ya na fita a hankali ta hanyar karatun kur'ani da sallar dare dan macijin ba ya son adini , da farko girman shi ya kai irin na Aymane , ka yi hakuri na boye maka wannan abun tsawon shekaru but i don't know how to explain you , i'm just afraid idan na fada maka ka ji ka tsane ni ba zan iya jure hakan ba , I'm so sorry " ya fadi na karshen kamar zai yi kuka sai da ya dan jinkirta kafin ya ci gaba da fadin " lokacin da a ce ka sha poison , lokaci guda na san da Rouksar ce , dan ita kadai ke da poison , ba rokon da ban yi mata ba a kan ta ba ni antidote , ka yi hakuri har alkawari na yi mata idan ka tashi za ka aure ta , amma fir ta ki , ta na cewa idan ta ba ni kashe ta zai yi , na tambaye ta wa amma ta kassa fada min saboda ya rufe bakin ta da tsafin shi , sa'ar mu guda aljanun Baby sun tashi , ba dan haka sai dai ka mutu dan antidote din poison din ta , yawunta ne , ka yi hakuri ahalina ya cutar da kai dayawa , please ka samu wani gurbin a zuciyar ka ka yahe min , na san ko na mutu ruhi na ba zai samu salama ba idan ban fada maka gaskiya ba " ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________ { P A G E ________ 29 ✍💕🔥} wata nanauyar ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya mike tsaye , ya na kallon Diya da ya tsare shi da ido ya na hawaye a hankali ya tako gaban shi ya tsaya , sannan ya mika mishi hannu wani cool murmushi Diya ya saki kafin ya dago hannun shi a hankali ya daura saman na Malik kafin ya mike tsaye ya na mikewa tsaye Malik ya kai hannu ya goge mishi hawayen shi ya na fadin " ni wlh na zata wata babbar magana ce za ka min , kawai dan ka yi zaune ka min kuka ne , ko dadi ya yi maka yawa ne ? " " ta ya za ka min irin wannan maganar bayan abun da na fada maka " a hankali Malik ya janye hannayan shi , kamar wanda bai san komai ba ya ce " me ka fada min , ni ban ni abun da ka fada ba " ya kai karshen ya na nufar kofar fita dakin da sauri Diya ya riko hannunshi ya na fadin " kar ka tafi ba ka ce min komai ba don Allah " a hankali Malik ya juyo ya ce mishi " don Allah malam tun dazu ka kawo ni nan ka tsaya ka na min kuka kamar wani karamin yaro , ni fa ina son na je na ga babys di na " " ka na nufin ba ka ji abun da na fada maka ba ? " Diya ya fada cikin rudu " yeah ban ji ba , ban kuma gani ba , zan iya tafiya yanzu ? " wani cool murmushi Diya ya saki dan ya gano abun da Malik ke kokarin yi a hankali ya saki hannunshi ya na fadin " shikenan tafiyar ka , ni barci ma na ke ji " " na gode " Malik ya fada a takaice kafin ya juya ya cire security din kofar ya fice ya bar Diya nan tsaye ya na sakin murmushi dama ya jima ya na son ya fadawa Malik wannan maganar amma ya rasa ta ina zai fara , amma yau ya samu kwarin guyiwar fada mishi , kuma ya ji dadi da Malik bai dauki abun wani iri ba , ya san da wani ne zai yi mishi wani kallon daban har ya yi kokarin kashe shi , amma Malik ko ajikinshi , shi ya sa ya ke Alfahari kasancewar shi dan uwa kuma amini ga Malik ▪MALIK bakinshi da Sallama ya shigo room din da Inaya ke konce , nan ya tardo ta zaune saman gadon , ta na rike babynsu wata nurse na gwada mata yadda za ta ba shi nono har ya karaso wajen ba su lura ba , a hankali ya yi musu gyaran murya ya na fadin " za ki iya tafiya " ba musu nurse din nan ta fice ta ba su waje ta na fita ya janyo chair ya zauna bakin gadon ya na kallon Inaya ta na ganin ya zauna ta turo mishi dan bakin nan nata ta na shirin magana ya riga ta cewa " no please kar ki min wannan shagwabar taki a gaban babyn mu " ai ko sai da ta yi mishi shagwabar ta na fadin " ka ce mishi ya sake ni , zafi na ke ji " " ki bari idan ya ishe shi zai saki " ya na gama fadar haka ko babyn ya sake mata nipple wani dan karamin murmushi ta saki ta na kallon shi a hankali Malik ya kai hannu ya dauki babynshi , wani dan karamin murmushin geffen fuska ya saki lokacin da idanunshi su ka sauka cikin na babyn shi ya na a haka ya jiyo Muryar Inaya ta na fadin " la baby , da gaske murmushi ne ka ke ? " ta fada ta na dan leko face din shi a hankali ya dago ya dago babyn ya kai bakinshi wajen kunnen babyn ni dai ban ji abun da ya ke fada ba sai da ya gama sannan ya sauko babyn ya kalle ta ya ce " ba za ki gane ba , i'm just Happy to day , specially da ba abun da ya same ki " marairaice mishi fuska ta yi ta na fadin " amma yaya Zayd ba za mu sake samun wani babyn ba ko ? wlh sai da na ji kamar zan mutu sai da na dinga ganin wutar lahira " maganar ta ba karamar dariya ta so ta bashi ba amma ya danne kayanshi ya saki wani dan karamin murmushin geffen fuska ya na fadin " don't worry , Nayel kadai ya ishe mu , bayan shi ba kari " wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " ta gaske Nayel ka saka mishi ? " a hankali ya gyada mata kai allamun Eh wani kyawatencen murmushi ta saki har da dariya , ta na kallon shi rike babynsu " dubi har ya yi barci " ya fada ya na nuna mata Nayel da ya yi barci a cikin hannunshi murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " ba dole ba , ya na cikin hannun Daddyn shi dole barci ya dauke shi " bai ce mata komai ba ya ci gaba da kallon Nayel , sai zuba mishi surutu ta ke amma ba ya ma jin ta tuni ya tafi duniyar tunanin shi ▪AFTER TWO DAYS wani katon waje ne cike da chairs red color dukkan su , su na kallon wani hall a saman hall din akwai wata doguwar table shinfide da wani tissu white color , an jera drinks kala² a sama da Mic guda 11 a gaban kowace kujera , amma na gaban farar chair din nan ya fi kawatuwa , bayan table din akwai wasu chair guda biyar a geffen , biyar a geffen hagu sai wata babba fara kal ta alfarma a tsakiyar su wajen duk zagaye ya ke da Sojoji , kowane rike da gun ya daure fuska , ga wasu yan JARIDA zazzaune saman chairs din nan , sai wasu manyan cameras wajen hall din nan cen na hango Diya zaune saman kujerun da ke saman Hall , da Rafik , da General Abdallah , Idris da Hussein a geffen dama , a geffen Hagu ma akwai wasu biyar zaune saman chair din da allamun wadanan su kuma ministers ne wajen ya yi tsit ba ka jin komai su na a haka Malik ya shigo wajen ya na sanye da wasu suit Farare kal ma su mugun kyau , ya saka wasu sneakers farare kal a kafafun shi , ya daure wanan smooth hair din nashi a baya , ya na taku cike da Izza wasu sojoji guda uku na biye da bayan shi ya na shigowa wajen kowa ya mike tsaye , har su Diya , nan take kowa ya shiga yin tapi , dan duk mutanan wajen ba karamin dadi su ka ji ba ganin shi a haka har ya karaso saman hall din nan , ya nufi chair din Fara , da sauri wani soja da ke tsaye baya ya karaso zai janyo mishi chair a hankali Malik ya daga mishi hannu , ba musu ya koma ya tsaya hannu ya sa janyo chair ya zauna , sai da ya zauna sannan kowane ya koma ya zauna su na kallon shi cike da nitsuwa ya fara magana cikin wata zazzakar murya ya na fadin " Assalamualaikum wa rahmatullah wa barkatuhu , My name is Nawfel Hicham Bin Jaabar , na ji dadin ganin yadda ku ka hallaci wannan zaman , kafin mu fara abun da ya kawo mu , zan so mu bude taron nan da addu'a , mai girma Rafik , bismillah " ya fada ya na dan kallon Rafik ba musu Rafik ya mike tsaye ya fara jero musu addu'o'i su na amsa mishi da Ameen , sai da ya kammala sannan ya koma ya zauna saman chair din shi ya na zama Malik ya ce " Alhamdoulilah , na san kowa a wajen nan ya san matsayina a cikin kassar nan tamu mai albarka , na san kuma kowa ya san abun da ya faru last seven months da ba nan , bayan hawan Aymane Bin Abdoul Mujeeb kujerar Malik , da farko zan so na gabatar da sakon ta'aziyata ga ahalin da su ka rasa 'ya'yansu , ina me kara ba ku hakuri , in sha Allah wannan shi ne na karshe da izinin ubangiji , Tabbas ni na hakura na sauka da ga kujerar Malik , amma ba wanda ya yi tunanin Abun da Malik Aymane zai aikata , a lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa a cikin masarautar na yanke shawarar dawowa dan na rushe wannan bakin mulkin nashi , kuma cikin yardar ubangiji na yi nassara , ga duk al'umar Saudiya da ke sauraro na a wannan lokacin , zan so ku sani , ni Malik Nawfel HICHAM bin JAABAR na dawo kan kujerata ta Malik , kuma in sha Allah zan ci gaba da kula da kassar Saudiya kamar yadda mahaifina Malik HICHAM BIN JAABAR ya kula da ita bisa gaskiya da kyakyawar zuciya , da ga yanzu duk wani mai laifi za a yanke mishi hukunci dai'dai abun da ya aikata bayan kwakwaran bincike , mai gaskiya kuma a ba shi gaskiyarshi , duk wasu makarantu da a ka rufe za a bude su , a ci gaba da bawa yaranmu karatun da ya dace , da ga Maza har zuwa Mata , I'm sorry ba ni da isashen lokacin sauraron tambayoyin ku , amma ministers za su amsa muku , ina yi wa kowa fatan al'heri , Allah ya mayar da kowa gidanshi na lafiya , Thanks a lot " ya na gama fadar haka ya mike , da sauri su ma yan JARIDA su ka mike su na kokarin su nufe shi amma sojoji sun tare su , a haka har Malik ya sa kafa ya fice wajen , ya na fitowa sai saman wasu dankareren motoci ma su nunfashi duk black , cike a wajen , na yi kokarin kirga motocin amma gaskiya na kassa sai ka ce companyn buga mota dan wajen cike ya ke da motoci ga kuma motocin sojoji kamar su ci kan su , ga kuma sojoji cike da harabar wajen 200 ma Albarka , kowane rike da gun Malik na fitowa duk sojojin wajen nan su ka tsaya cak waje guda , da sauri wani ya nufi wata dankareriar mota Fara kal dan duk cikin motocin nan fara guda tak na gani sai motocin yan JARIDA , a haka sojan nan ya sa hannu ya bude mishi gidan bayan motar hannu ya kai cikin aljihun wandon shi , ya fiddo wasu glass bakake ya saka a idanun shi , maimakon ya shiga motar nan da soja ya bude mishi kawai sai ya raba ta geffen ta ya wuce , ya ci gaba da tafiyar shi ya nufi hanyar fita wajen , duk inda ya wuce sai sojojin nan sun daga kafa su na sara mishi ko sannu bai ce musu ba , a hankali ya dago hannun ya cire button din Jacket din suit din , ya fida jacket din ya yadda a kassa ba tare da ya tsaya ba ya kai hannu ya fido kassan farar shirt din shi da ya soke cikin wandon shi , ya kai hannu cikin dayan aljihu ya fiddo wata bakar face mask , ya saka , ya sa kafa ya fice wajen shi kadai duk mutanan wajen sai da su ka yi mamaki baki sake , sun ma rasa abun da za su yi , su bi shi ko kuwa ? kawai dai sun tsaya su na bin shi da kallo har ya fice bangaran Malik kuwa kai tsaye hanyar Daular Saudiya ya nufa da kafa , duk inda ya wuce sai ya jiyo Muryoyin mutane su na ta yabon shi , dan taron da su ka yi yanzu on live ne kowa ya na kallo ba karamin dadi ya ke ji ba jin yadda mutane ke yabon shi , wasu na jefa mishi Albarka , wasu na jero mishi addu'a kai abun dai Masha Allah , ya amshi sunan shi na Malik dan kowa cikin garin Saudiya ya shaide shi ya na tsaka da tafiyar shi kawai ya karaso wajen wani plaza , cak ya tsaya ya na bin plaza din da kallo , ya na nan yadda bai sauya ba , lokacin guda ya saki wani cool murmushi ya na kallon plaza din dan a wannan wajen ne ya hadu da Diya for the first time a haka dai ya ci gaba da tafiyar shi hannayanshi na cikin aljihun wandon shi , har yi dan nisa kawai ya jiyo Muryoyin wasu samari da ga bayan shi su na fadin " ranka shi dade ! " su ka fada da karfi cak ko ya tsaya , kafin ya ci gaba da tafiyar shi ba tare da ya juyo ba ya na haka kawai ya ga wasu samari guda hudu a gaban shi kamar sun fado da ga sama sun tare mishi hanya daya da ga cikin su ya na ce " ku yi hakuri mun tsayar da ku , ni sunana Adel , tun mu na wancen layin ne mu ka hango ku , to na cewa abokai na mai martaba Malik ne , amma sun ki yarda , shi ne mu ka biyo ku dan mu tabbatar " a hankali Malik ya dago musu hannu ya nuna musu kunnenshi kafin ya yi musu kwatancen shi kurma ne kuma makaho , ba zai iya magana ba " wayo , ba ka gani kuma ka ke tafiya kai daya ? ina dan jagoran ka ? dama dama yanzu akwai security a masarautar da tuni an yi gaba da kai " daya da ga cikin su ya fada a hankali ya girgiza musu kai allamun ba shi da Adel ne ya kalli abokanshi ya ce " kun ga , bari mu raka shi ni da Hadi , kun ga zirga²r da a ke a masarautar nan ya dawo kamar da farko , kar a je mota ta buge shi , ku/ku koma shop , ba za mu jima " ba musu biyun su ka raba ta geffen Malik su ka koma inda su ka fito su na barin wajen wanda ya yi magana da farko ya riko hannun Malik ya na fadin " mu tafi " ba musu Malik ya bi shi su ka tafi tare da wanda ya kira Hadi sai sun karaso wajen da a dakwai kwana sai su tsaya su tambayi Malik wace kwana za su yi , sai ya girgiza musu kai ya na nuna musu gaban su allamun su ci gaba ba musu su ke yin hanyar , a haka har su ka karaso bakin kofar Daular Saudiya , ba tare da sun kawo komai a ransu ba sai da su ka zo dab da kofar shigar sannan Malik ya kwace hannunshi ya na fadin " okay , na gode sosai da rakiya , rike wannan " ya fada ya na cire face mask din shi ya daura saman hannun hadi sannan ya cire glass din shi ya daura saman hannun dayan ya na fadin " na gode , amma na san hanya , zan ci gaba da ga nan , see you next time " ya kai karshen ya na shiga Daular ya bar su nan sun yi sumar tsaye sai da ya shiga sannan ya su ka juyo su ka kalli junan su baki sake su na zaro idanu , wata yar karamar kara su ka saki da dariya a tare kafin Adel ya ce " sai da na ce muku Malik ne amma ba ku yarda ba " wani dan karamin murmushin geffen fuska Malik ya saki dan ya jiyo abun da ya ce , da ga haka ya ci gaba da tafiyar shi har ya iso part din MALIKAT HOUDA bakin shi da sallama ya shigo parlourn MALIKAT HOUDA , nan ya tardo ta zaune tare da MALIKAT AL'UMU da mama da Nesrine , MALIKAT AL'UMU na rike da Nayel , MALIKAT HOUDA kuma ta na rike da Junior ( 🤣🤣🤣✌ gaskiya sai dai mu kira shi da Junior dan ni mutum guda na bawa wannan sunnan wato MALIK NAWFEL HICHAM BIN JAABAR , MY NUMBER ONE 🤣✌ ) bai ce musu komai ba ya nufi corridor ya shige , kai tsaye bedroom din da Inaya ke ciki ya nufa dan dama ita ya zo nema ya na shiga ya gan ta konce tsakiyar gado , ta dunkule waje guda , idanunta na bude da sauri ya nufi gadon dan a nashi tunanin wani abu ya same ta , ya na isa ya zauna a baki ya na fadin " my Cutie , me ya faru ? ciwo ki ke ? " a hankali ta dawo da kallon ta gare shi , ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " yanzu fa na tashi da ga barci , ko one minute ba a yi ba da na bude ido " a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " to me ya faru ? ko wani abu ki ke so ? fada min zan je na kawo miki " girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " yaya Zayd ba na bukatar komai a yanzu , kawai ina son na huta , jikina duk a mace ya ke " a hankali ya sunkuyar da kai ya manna mata kiss saman forehead ya na fadin " okay my Cutie , konta ki huta , dama na zo na fada miki ran Friday za mu tafi Makkah , da ga nan mu koma gidanmu na US " wani dan karamin murmushi ta saki murya a sanyaye ta ce " da gaske yaya Zayd , za mu tafi Makkah ? " gyada mata kai ya yi a hankali ya na cewa " har Madina sai mun biya , da ga nan mu tafi Dubaï mu yi shopping sannan mu komawar US " a hankali ta lumshe idanunta ta na sakin murmushi , ta na a haka ta ji saukar lips din shi saman kumatunta ya manna mata kiss sannan ya mike ya na fadin zai dawo zuwa anjima gyada mishi kai kawai ta yi ba tare da ta ce komai ba da ga haka ya sa kai ya baro bedroom din har zai fita parlourn MALIKAT HOUDA ta yi saurin ce mishi " da ka tafi da ita ma zai fi , ka zo ka wuce mutane ko sannu babu " slowly ya juyo ya kalle ta ya ce " ke dai tsohuwar nan kin shiga rayuwata wlh , sai na yi maganin ki nan gama , kar ki damu ki na gani zan zo na dauke ta na tafi da ita ai dama tawa ce ba taki ba , ci gaba da shiga harkata sai na rataye ki , tsohuwa kawai " ya kai karshen ya na juyawa ya fice abun shi baki sake MALIKAT HOUDA ke kallon shi , har sai da ya fita sannan ta dawo da kallonta kan MALIKAT AL'UMU da ke rike da jikanta ta ce " kin dai ji abun da yaron ki ya ce ko ? kuma ba ki ce mishi komai ba ? wata yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi ta na fadin " to mamie ya zan yi ? na isa na shiga tsakanin mata da mijinta , um um ku yi dramar ku cen nawa ni dai kallo kawai " a tare duk mutanan wajen su ka yi dariya har ita MALIKAT HOUDA , ba karya tun lokacin da Malik ke karami ya saba sosai da MALIKAT HOUDA , dan bayan ita babu wanda ya ke yi wa wassan kaka da jika , ita ma bayan shi ba wanda ta ke yi wa irin wannan wassan , jinin su ne ya hadu tamkar ita ce kakar shi ta gaskiya bayan ba shi da hadi da ita ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊 【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】 【 BOOK ________3 📚✍💌 】 _______________________🕊✍🕊✍🕊✍🕊✍🕊✍🕊✍🕊______________________ { P A G E ________ 30 ✍💕🔥} 【 THE LAST PAGE 🤧❤🕊 】 Bari na dan takaice labarin , a ranar Friday a ka yi duk wasu shirye shiryen dan sake nada Malik , amma wani abun mamaki kawai sai ya ce shi bai dawo dan ya zauna saman kujerar nan ba , kawai ya dawo ne dan ya kwace ta da ga hannun Aymane kuma ya yi nassara , yanzu kuma zai nada wanda ya cancenta sa wannan kujerar bayan shi , da ga haka ya nada Diya da kanshi a matsayin Malik , kuma babu wanda ya yi mishi ja , har ya kammala , sannan ya nada Abdoul a matsayin na hannun daman Diya , nan ma babu wanda ya yi mishi ja a haka har a ka kammala taron , kowa ya koma part din shi a misalin karfe takwas na dare duk ahalin Malik su na cikin parlourn shi na part din shi a floor na uku dan har yanzu bai bude floor na hudu ba a haka ya sanar da su zai koma US dan dama ziyara ce ya kawo musu yanzu lokacin komawarshi ya yi RIANNA ta sha kuka ta rokon shi ya zauna amma fir ya rufe ido ya ce ta yi hakuri shi dai sai ya tafi babu yadda su ka iya haka su ka yi mishi bankwana su na yi mishi addu'a Allah ya tsare shi tare da Familyn shi , su na fadin sun yi kewar shi sosai , ya ce duk ranar Friday su dinga zuwa a nan parlourn a karfe takwas su yi video call ya ga in kowa ya na cikin koshin lafiya da ga haka har karfe goma sha biyu na dare ya yi kowane ya koma part din shi bayan sallar asuba misalin karfe 5 , su ka raka Malik da Inaya da Nayel har airport , su na yi musu bankwana , da ga nan su ka shiga jet din su ya daga ya nufi US THE END ............ 🤣🤣🤣🤣🤣🤣✌✌✌✌✌✌ WASSA NA KE ▪AFTER FIVE YEARS ▪UNITED STATE OF AMERICA ( WASHINGTON DC ) wani kyakyawan yaro ne ya sauko stair , Fari kal da shi kamar ka taba jini ya fito , ya na da kananan idanu Hazel , ga dan karamin hancin shi a tsaye , da bakinshi , lips din shi red color shape din na sama kamar heart , ya na da smooth hair ya zubo mishi bayan keya , sai wasu kananan da su ka zubo mishi a gaban goshi har zuwa wajen eyebrow , ga tambarin masarautar Saudiya a wuyanshi ya na sanye da wandon Jeans white color , da T-shirt blue color , ya daura wata jacket a sama White color , kafafun shi na cikin wasu sneakers Navy blue , da gani renon madara da ice cream da gudu ya ke sauko stair din ya na wata yar karamar dariya ya na gama sauko stair din Malik ya shigo parlourn ya na sallama yaron nan na ganin shi ya nufe shi da gudu ya na fadin " Daddy , tun dazu fa na ke jiran ka , har na yi fushi " ya fada cike da shagwaba a hankali Malik ya sa hannu ya dauki yaron nan ya na fadin " I'm sorry my Prince , tell me kun gama shiryawa mu tafi ? " da sauri Prince ya ce " yeah , kai kadai mu ke jira , na matsu na ga Ammie , da mamie , da mama , da Uncle " ya fada cike da shagwaba ( hmmm , ko da ga ina ya dauko wannan shagwabar ? 🤔🤔 ) " okay , where is your mom ? " Malik ya fada " wait " Prince ya fada kafin ya juya ya kalli Stair ya ce " Momyyyyyyyyy ! " ya fada da mugun karfi sai da Malik ya lumshe idanunshi ya na fadin " Prince slowly mana , ka fasa min kunne " ya na gama fadar haka Inaya ta fara sauko stair ta na sanye da wata Abaya fara kal mai mugun kyau an yi mata zanen flower kamar rainbow , ta yafa veil din ta fari shi ma , ta na sanye da wasu sneakers pink color a kafa , ta na rataye da wata yar bag pink color ita ma ta cika ta yi bul bul abunta , da ga gani ta samu hutu , har wani haske ta yi kumatu sun fito , gaskiya US ta zauna mata tun da ta fara sauko stair Malik ya tsare ta da ido babu ko kiftawa , sai magana prince ke yi mishi amma ba ya jin shi a hankali Prince ya kai hannu saitin fuskar Malik ya kyasta mishi yatsu ya na fadin " Daddy , tun dazu ina maka magana ka kyale ni , sai kallon momy ka ke kamar ba ka san ta ba " a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya dai'dai lokacin da Inaya ta karaso gaban shi ta na fadin " mu tafi ko ? " gyada mata kai Malik ya yi a hankali ya na murmushi kafin ya riko hannunta , ya juya su ka fita parlourn , su ka fito harabar gidan , su na fitowa sai saman motar Malik , kai tsaye ya budewa Inaya wajen mai zaman banza , ta shiga sannan ya rufe kofar ya zagayo ya bude wajen driver ya shiga tare da Prince ya zaunar da shi saman cinyoyinshi ya yi tukin a haka har su ka bar gidan su ka nufi hanyar Airport ▪DAULAR SAUDIYA 👑🔥 zaune MALIKAT AL'UMU ta ke cikin parlourn tare da MALIKAT INAS sai murmushi su ke saki su na a haka RIANNA ta shigo ta na sallama ta na fadin " Ammie , momy mu tafi sauran ten minutes jirgin su ya sauka " ba ta jira amsar su ba ta juya ta fice da sauri ta na sakin murmushi a tare MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU su ka fito part din , su na fitowa sai saman wasu motoci a jere bakin part din , a tare su ka shiga motar da ke gaban su , su na shiga motocin su ka tada su ka bar masarautar da mugun gudu su ka nufi airport a jere motocin su ka shiga airport , kai tsaye wajen saukar jirgi su ka nufa , sannan su ka yi parking , daya bayan daya su ka fara sauko motocin , Diya da Nesrine su ka fito da ga cikin motar su tare da Junior din su RIANNA kuma ta fito da ga cikin motarta tare da mama da MALIKAT HOUDA MALIKAT AL'UMU da MALIKAT INAS kuma cikin mota guda sannan Abdoul da Tesnim su ka fito cikin mota guda tare da wata kyakyawar yarinya a shekaru ba za ta wuce 3 or 4 years ba , kyakyawa ce gaskiya kamar an tsaga kara da Abdoul dan ta na kama tak da shi , sai dai ta dauko farin Tesnim dan kamar ka taba jini ya fito ta ke har wani ja ta yi ta na ganin MALIKAT AL'UMU ta nufe ta da gudu wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta durkusa ta dauki yarinyar nan , a hankali duk su ka karaso wajen motar su MALIKAT AL'UMU su ka tsaya da sauri MALIKAT HOUDA ta ce " wai har yanzu ba su iso ba ? " wata yar karamar dariya duk mutanan wajen su ka yi kafin Diya ya ce " mamie , mu ma duk mun matsu mu gan su " har ta bude baki za ta yi magana su ka jiyo karar jirgi a tare su ka kai kallon su wajen da su ka jiyo sautin su na fadin Alhamdoulilah cikin zuciyoyinsu a hankali jirgin nan ya sauka , ya tsaya ya na fuskantar motocin su sai da ya yi two minutes a haka kafin kofar jirgin ta bude a hankali a tare Malik da Inaya su ka fito da ga cikin jirgin Malik ya na dauke da Prince duk jikin shi ya yi sanyi allamun barci ya ke a tare duk su ka nufe su su na yi musu barka da zuwa , da sauri MALIKAT INAS ta kai ta karbe shi nan ta ga ashe barci ya ke , amma duk da haka sai da karbe shi da ga haka su ka shiga rungumar juna , specially Diya , da ya rike Malik sai da RIANNA ta shiga ce mishi ya sake mata dan uwa ita ma ta rungume shi , ita dai Inaya tun da ta rungume mama ba ta sake ta ba har kowa ya hakura ya bar ta dan sun San yadda kewar uwa ta ke da ga su ka shiga motocinsu su ka bar airport din su ka kama hanyar Daular Saudiya ko da su ka isa kai tsaye Diya ya wuce da Malik building din shi tare da Abdoul MALIKAT INAS kuma ta tafi part din su da Prince tare da MALIKAT AL'UMU da RIANNA da Tesnim Inaya kuma ta bi mama tare da Nesrine su ka nufi part din MALIKAT HOUDA tare da Junior ▪MALIK tsaye ya ke a cikin parlourn part din shi a floor na uku sai bin wajen ya ke da kallo kamar bakwon shi ya na a haka ya jiyo Muryar Diya a bayan shi ya na fadin " mu tafi ka yi wanka , ka huta , amma gaskiya abokina US ta zauna maka , ka na cen ka na shan dadinka ka kyale ni nan da aiki " wani dan karamin murmushi Malik ya yi ya na fadin " ai ni zuwan tsaye na muku , dan gobe zan yi gaba da Cutie " ya kai karshen ya na fara takawa ya nufi corridor cikin rudu Diya ke ce mishi " ban gane ? " ko sannu Malik bai ce mishi ba ya shige corridor sai da ya shiga sannan Diya ya juyo ya kalli Abdoul da ke tsaye gefe ya ce " har yanzu dai na miskilancin nan su na nan " wata yar karamar dariya Abdoul ya yi ya na fadin " ai miskilanci a jininshi ya ke , ba zai taba fita ba , ba banza Allah ya hada shi da wadda ba ta iya rufe bakin ta ba " " hmmmm , mu tafi mu ba shi wuri " Diya ya fada ya na nufar lift ba musu Abdoul ya bi bayan shi su ka baro part din , dan Diya nashi part din daban ya ke , ko so guda bayan tafiyar Malik bai taba shiga building din ba , saboda wannan building musaman na Malik nz , shi ya sa ya yi nashi part din daban , amma mai floor biyu , sai in Malik na shirin zuwa sannan ya ke sa a bude shi a gyara part din , amma floor na hudu sai Malik ya zo da kan shi ya bude shi dan babu wanda ya san ya ma a ka rufe shi bare a bude sai Malik , dan a ganin shi sirrin da ke cikin wannan floor na nashi ne shi kadai , saboda a nan ne ya ga dare mafi mahimanci a rayuwar shi , a nan ne ya zama cikaken mutum dan haka ba wanda ke da damar shiga floor din , idan kuma za su koma US ya sake rufe shi , bayan shi da Inaya ba wanda ya taba hayo shi , har prince kai tsaye Malik kuwa bedroom din shi ya nufa , ya na isa ya wuce kai tsaye Toilet sai da ya share good one hour a ciki kafin ya fito daure da towel a kugunshi ya na fitowa idanun shi su ka sauka saman ta , ta na zaune tsakiyar gado , ta jingina bayan ta a forehead din gadon ta na rike da wayar shi ta na latsawa wani cool murmushi ya saki kafin ya karaso wajen gadon , ya zauna a baki ya kai hannu ya kwace wayar shi ya na fadin " ta ya a ka yi ki ka san ina nan ? " ya kai karshen ya na ajiye wayar shi saman bedside drawer wani kyawatencen murmushi ta sakin mishi ta na fadin " tracker na saka maka a jiki, ba ka sani ba ? " daga mata gera guda ya yi ya na fadin " Oh , da gaske ? " " sosai ma kuwa " ta fada ta na kauda kai gefe a hankali ya matso , ya kai hannu ya janyo ta a hankali jikinshi , murya kassa kassa ya ce mata " kin zo ko a dai'dai lokacin da ya dace " " wane lokaci kuma ? " ta fada cike da shagwaba har da turo dan bakin nan nata a hankali ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya yi mata rada wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta zagayo da hannayan ta a kugunshi ta kara shigewa jikinshi ta na fadin " kai dai ba ka gajiya baby , yanzu fa mu ka zo ka bari mu huta mana " " idan mun je cen mun huta " ya fada ya na yin kassa da zip din abayar ta cikin rudu ta ce mishi " ina kuma za mu je baby ? " " Honey Moon " ya fada a takaice ya na cire mata Abayar jikinta ya ajiye gefe a rude ta ke ce mishi " Honey Moon kuma baby ? ka manta da Prince ko ? " a hankali ya kai hannu ya balle mata bra din ta ya na fadin " ina tune da shi , wajen Ammie da RIANNA zai zauna , mu kuma , mu tafi inda za mu huta , na kula da Big babyna " turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " ni ka daina kira na da big baby , kuma ba ka fada min inda za mu je ba " bai ce mata komai ba har sai da ya raba ta da bra din ta ya ajiye gefe sannan ya ce " it's a surprise " har ta bude baki za ta yi magana kawai ta ji ya sauke lips din shi saman nata a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta lumshe idanunta ta fara biye mishi ita ma ▪AFTER SOME HOURS a zaune duk su ke a dining room din part din Malik su na yin diner , MALIKAT AL'UMU , MALIKAT INAS , mama , Diya , RIANNA , Tesnim , Nesrine , Junior , Inaya , Abdoul , Yarinyar wajen Tesnim da shi kan shi Malik duk su na zaune saman dining room sai cin abincin su su ke su na hira su na dariya gwanin burgewa cen na hango Prince konce saman Sofa , ya na rike da phone din Inaya ya na latsawa a hankali ya sauko da kafafun shi ya mike tsaye ya fara takawa cike da izza ya karaso wajen Malik , ya kai hannu ya dan bubuga cinyar shi a hankali Malik ya juyo ya kalle shi ya na fadin " what happening my Prince ? " " Daddy , wannan lion na ke son ka saya min " ya fada ya na nuna mishi screen din wayar hannunshi da murmushi a face din ta MALIKAT INAS ta ce " My prince , me za ka yi da lion kuma ? ba ka tsoron ya ji maka ciwo ? ko dai Teddy ne ? " tsuke fuska Prince ya yi cike da dakiya ya ce " ba Teddy ne ba , Lion din gaske ne kuma sai an saya min " a hankali Inaya ta daura hannun saman kan shi ta na fadin " Prince , ba fa lion din gaske ba ne Teddy ne , ba ka gani da kyau ba " " to momy ai ni lion din gaske na ce ina so , ba Teddy ba , Daddy ka fada mata mana " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan Malik da sauri yarinyar da ke zaune saman cinyar Tesnim ta ce " Uncle , ni ina son Teddyn " wata yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi ta na fadin " ke dai princess , duk Teddyn da gare ki ba su ishe ki ba " ta na gama rufe bakin ta Prince ya marairaice fuska kamar zai yi kuka ya na kallon Malik ya ce " Daddy " a hankali Malik ya kai hannu ya dauki Prince ya daura saman cinyar shi , ya na fadin " da ka tashi dauko rigimar momynka sai da ka fita , me za ka yi da lion don Allah ? kuma lion ba ya cikin dabobin cikin gida , bari zan sayo maka Dog or cat wane ka fi so ? " " Lion " ya fada a takaice " ya salam " Malik ya furta a hankali cikin zuciyar shi kafin ya ce " okay , zan siya maka , kafin mu koma US , shikenan ? " da sauri Prince ya girgiza mishi kai ya na fadin " Yeah , that's why i love you more than momy " da sauri Malik ya rufe mishi baki ya na fadin " yi shiru kar ta ji " ya na gama fadar haka ya jiyo Muryar Inaya ta na fadin " na ji ai , kuma na yi fushi da kai kar ka sake min magana " ta na gama fadar haka ta tashi ta nufi corridor sai da ta shiga sannan Malik ya bude bakin Prince ya na fadin " ka gani ko ? to ai yanzu sai ka tashi ka je ka bata hakuri tun da ka bata rai " ba musu prince ya sauko ya bi bayan momyn shi da ga haka su ka ci gaba da cin abincinsu , su na hira har sai da su ka kammala sannan kowa ya tashi ya nufi part din shi Malik da Diya kuma su ka zauna a parlour sai da Diya ya tashi ya na yi wa Malik sai da safe ya tsayar da shi ya na cewa " please ka sa a shirya min Helicopter gobe wajen karfe 10 ko 12 haka " cikin rudu Diya ya ce mishi " Helicopter kuma ? akwai inda za ka je ne ? wai kai ba ka iya zama waje guda ? ka san sunan da a ke kiran ka da shi ? THE EXILED PRINCE , babu wanda bai san wannan sunnan ba cikin Saudiya " " yeah I'M AN EXILED PRINCE , I bought the island of Palawan in the Philippines three years ago , ina son mu tafi ni da ita , ta ga gidan da na yi mana a cen " dan zaro idanu Diya ya yi ya na fadin " noooo , you're serious , yanzu Islande guda sukutum ka saya ? " gyada mishi kai Malik ya yi ya na fadin " yeah , har da gidaje ma a sama dan yanzu haka a na cikin gina na ukun , ni dai ka yi abun da na sa ka please , kar ya wuce kar ya wuce karfe 12 please " " nawa ka saye ta ? a sani na Island din Palawan ita ce No 1 a cikin jerin wajajen Tourism , ta ya a ka yi ka saye ta ? " " five hundred millions of American dollars na yi cinikin ta , that's why su ka yarda , akwai kuma wata private Island a Thailand cikin archipelago din Koh Samui da a ka saka a kasuwa last year , ita ma na saye ta " shi dai Diya ya tsaya kawai ya na kallon shi , ya ma rasa abun da zai ce wa Malik " okay , zan sa a shirya muku duk abun da ya dace , Allah ya kiyaye hanya , Hope dai ba za ku jima ba ? " mikewa tsaye Malik ya yi ya na fadin " don't worry , just one week ne za mu yi mu dawo , kar ka fadawa kowa maganar tafiyar nan please " " okay , sai da safe " " sai da safe " Malik ya fada ya na nufar corridor , Diya kuma ya nufi lift kai tsaye bedroom din su Malik ya koma , ya shiga ya ga Inaya konce tare da Prince har sun yi barci wani cool murmushi ya saki kafin ya taka ya shiga toilet ya yi wanka sannan ya fito ya shirya cikin kayan barcin shi kafin ya nufi bed din ya haye a haka har barci ya yi gaba da shi shi ma ▪WASHE GARI ⛅⛅ A hankali ta ware idanunta ta na karanto addu'ar tashi da ga barci ta na gama karantawa ko ta jiyo Muryarshi ya na fadin " sarauniyar barci , sai yanzu a ka tashi ? " wani cool murmushi ta saki kafin ta mike zaune ta kontar da kan ta saman bayan shi ta na fadin " barka da safiya baby " " barka , yanzu tashi ki je ki yi wanka ki zo ina jiran ki yi sauri please " da to kawai ta amsa mishi kafin ta mike ta sauko da kafafun ta kassa ta nufi toilet ta shige jim kadan ta fito sanye da bathrobe har ta nufi dressing room ta jiyo Muryar shi ya na fadin " ga su na fiddo miki " ba musu ta nufo shi , har ta kai hannu za ta dauki kayan , ya taro ta ya na fadin ta bari zai saka mata da kan shi ba ta yi mishi musu ta tsaya ya saka mata kayan kamar wata baby , ya feshe ta perfume sannan ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki bowl din fruits salad din da ya hada mata da kan shi ya ba ta wani cool murmushi ta saki ta na fadin " na gode sosai baby , kamar ko ka san abun da ke cikin rai na " daga mata gera guda ya yi ya na fadin " da Gaske ? " a hankali ta gyada mishi kai allamun Eh " shikenan , cinye ina zuwa " ya fada ya na tashi ya fice dakin ba musu ta fara shan fruits salad din nan , sai da ta shanye dukka sannan ta ajiye bowl din saman bedside drawer ta haye saman bed din ta konta , kamar ba yanzu ba ta tashi da ga barci ten minutes bayan konciyar ta Malik ya dawo cikin dakin ya na ganin ta konce ya saki wani cool murmushi ya karaso bakin gadon ya zauna ya kai dan bakin shi saman forehead din ta ya manna mata kiss ▪AFTER SOME HOURS ( misalin karfe 6 na yamma ) ▪ISLAND OF PALAWAN ▪INAYA konce ta ke tsakiyar wani lafiyayen gado mai mugun laushi , ya na shinfide da wata bedsheet white color , ta na sanye da wata bathrobe pink color a hankali ya motsi ta na kokarin tashi , da kalmar shahada a bakinta ta farka kafin ta ware idanunta a hankali slowly ta mike zaune ta na bin wajen da kallo , gaskia bedroom din ya hasu ba kadan ba , a cen geffen hagunta , kawai sai ta ga teku , ya yi wani blue mai mugun kyau , ga rana ta zo faduwa , kun dai san yadda yanayin sky ya ke idan rana ta zo faduwa , musaman wajen su karfe 8 din nan abun ya na da matukar kyau , ga wani dan balcony nan , an saka mishi wasu chair gwanin burgewa , sai wata yar karamar chair kamar table karamar stair makale da karyar balconyn sai a lokacin ta fara jiyo wata music mai dadi na tashi cikin bedroom din ta na tsaka da juye juyen ta kawai sai ta ga wall din glass da ke fuskantar bed din ya rabu gida biyu , ya zuge kan shi gefe da gefe sai ga Malik a tsaye ya na kallon ta ya riko hannayanshi a baya da ga shi sai short ta na ganin shi ta sauke wata yar karamar ajiyar zuciya ta sauko da gudu da ga saman gadon ta nufe shi ta fada jikinshi ta na fadin " da farko na zata mafarki na ke , amma da na gan ka na tabbatar ba mafarki na ke ba " wani dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " mafarkin ki ne ya zama gaskiya " murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta dago da ga jikin shi ta na bin wajen da kallo , tamkar gidan da a ka fiddo da ga cikin film haka ya ke dan musaman duk walls din gidan na glass ne , ga wasu tsadadun fournitures farare kal da a ka kawata shi da su a hankali ta dawo da kallon ta gare shi , kafin ta yi magana ya yi sauri kai hannu saman lips din ta ya na fadin " mu je ki gani " ba musu ta bi bayan shi su ka iso saman balconyn nan murmushi mai dan sauti ta yi ta na fadin " baby , it's so beautiful , don Allah ko cikin film mu ke ne ? " " ba film ne ba zahiri ne , wannan shi ne gift din da na yi miki alkawari last five years " dan zaro idanu ta yi ta na kallon shi , ita ko a lokacin da ta fada mishi hakan cikin wassa ne , ba ta yi tunanin zai dauki abun serious ba , bare ya yi abun da ta ce , ita ba ta ma san gift din minene ya ba ta , kawai ya tambaye ta wane irin gift ta ke so ta ba shi amsa ta yi nisa duniyar tunaninta kawai ta ji ya raba ta da bathrobe din jikin ta , ya bar mata underwear kadai , ya ajiye bathrobe din saman chair a gefe , da sauri ta ce mishi " baby , ba ka tsoron wani ya gan mu a haka ? " a hankali ya sa hannu ya dago ta , da sauri ta zagayo da kafafun ta a kugunshi , hannayanta kuma a wuyan shi , murya kassa kassa ya ce mata " babu kowa a wajen nan da ga ni sai ke , sai Allah , sai wacen mai idanun mage da ta tsare mu da ido " wata yar karamar dariya Ta yi ta na fadin " baby , where is prince ? " " ya na wajen Ammie da RIANNA , babu kowa a wajen nan da ga ni sai ke " " to yanzu me za mu yi " ta fada ta na daga mishi gera guda a hankali ya fara takawa ya nufi yar table din nan kamar stair a bakin kariyar balconyn ya haye sannan ya ce mata " close your eyes " ba musu ta lumshe idanunta ta na sakin murmushi " kin shirya ? " ya fada cikin sanyin murya " na shirya " ta fada duk da ba ta san abun ya ke shirin yi ba ta na gama fadar haka kawai ta ji sun yi sama , wata kara ta saki ta ware idanunta dai'dai lokacin da su ka tsunduma a cikin ruwan Tekun a tare su ka dago ta na janye kafafun ta da ga saman kugun shi , amma ba ta janye na wuyan shi ba ta wata yar karamar dariya , shi kuma ya zagayo da hannayanshi a kugunta " ya ? da dadi ? " ya fada ya na daga mata gera guda wata yar karamar dariya ta yi ta na gyada mishi kai , kafin ta juya ta kalli rana har ta shige kadan a ke iya gani , da murmushi a face din ta ta ce " it's so beautiful " ta na gama rufe bakin ta ya daura da cewa " right , it's beautiful , but you are more beautiful " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta kai lips din ta saman nashi ta yi mishi kiss kafin ta juya ta ci gaba da kallon rana ta na shigewa tsayawa ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa cikin zuciyar shi ya na fadin " Thanks uncle , na gode da wannan farin cikin da ku ka ba ni , Rest in peace uncle " ya na gama fadar haka ya ga ta juyo ta na kalle shi ta na sakin wani cool murmushi ta daga mishi gera guda allamun minene bai ce mata komai ba ya matso da face din shi ya cabko lips din ta ya fara yi mata hot french kiss idanu a rufe a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta lumshe idanunta ta fara mayar mishi da Martini , ta na cusa hannun ta guda cikin gashin shi , gudan kuma ta yi kassa da shi kai tsaye cikin short din shi ta saka shi ta damko dick din shi ba shiri ya zame bakin shi da ga cikin nata dan ta tabo wajen da ke yi mishi kaikayi cikin wata siririyar Muryar shi ya ce " kar ki saki , keep please My Cutie " wani cool murmushi ta sakin mishi ta na fadin " ai dama ban ce zan saki ba " a hankali ya cije lips din shi na kassa ya na kallon ta da idanun nan nashi da su ka yi jazir , sai shafar mishi dick ta ke ta na kara birkice mishi lissafi lokaci guda ya kai lips din shi saman nata ya ci gaba da kissing din ta , har ya raba ta da bra din jikin ta bai sani dan ta gama fitar da shi hayacin shi da allamun duk sun manta a cikin teku su ke , bare ko yanayin wajen gwanin burgewa ga wata music na tashi ai dole sha'awar shi ta motsa a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata , ya na wani lumshe ido kamar mai jin barci , murya cen kassan makoshi ya ce mata " mu koma ciki " gyada mishi kai kawai ta yi kafin ta fiddo hannunta da ga cikin short din shi ta sakalo wuyan shi , ta zagayo da kafafunta a kugunshi a hankali ya juya da ita a jikin shi ya nufi wani stair da ke bakin ruwan , wanda zai sada ka da balcony , ya haye ya koma cikin bedroom din da ita kai tsaye saman bed ya dire ta , ya sa hannu ya cire mata pant din jikin ta , sannan ya fidda nashi short din , ko wassa bai tsaya yi ba kawai ya shige ta wata yar siririyar kara ta sakin mishi ta na kankame shi , ta daga kafafun ta ta daura saman bayan shi , hakan ko ba karamin dadi ya yi mishi , nan take ya gama fita hayacin shi baki daya , ita kanta bayan kukan dadi ba abun da ta ke yi mishi , har ce mishi ta ke ya ci gaba kar ya bari , da ga ya ga sambatun nata sun fara kauce tunanin shi , kawai ya sai ya cabko lips din ta ya na yi mata kiss kar ta fadi abun da ya fi karfin shi 🤣🤣🤣 ah ni abun ya fi karfi na gaskiya , na yi nan na ba su waje 😂😂 Amma gaskiya ina son na ga karshen game din nan ku tsaya na koma sai da ya ji realizing a jikin ta sannan ya tsaya ya zame bakin shi da ga cikin nata , ya na sakin murmushi a hankali ta bude idanun ta , ba su sauka ko ina ba sai cikin nashi da sauri ta dago ta na neman ta cabko lips din shi , amma sai ya yi baya kadan ya na fadin " madam ya isa haka , tashi mu je mu yi sallat " girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " ka tsaya mu gama mana " ta fada murya cen kassan makoshi a sanyaye da allamun har yanzu ita ma a hannun ta ke a hankali ya matso da face din shi kusan face din ta ya na kallon cikin idanunta ya ce " tashi mu je mu yi sallat , ma ci gaba da ga baya " da sauri ta ce mishi " baby pleaseeeee " ta fada ta na marairaice mishi murya wani cool murmushi ya saki ya na fadin " since when i asked you to sucked me but kin ki yi min , sai ke ki na so ni na yi miki , yau nima ba zan yi ba " ya kai karshen ya na kokarin fida dick din shi da ga cikin vagina din ta da sauri ta taro shi ta na fadin " zan yi maka " cak ya tsaya ya na kallon ta ya na murmushi ya ce " you promise ? " gyada mishi kai ta yi ta na fadin " yeah , i promise , idan mun yi wannan zan yi maka " " kamar yadda ki ke shan sweet za ki min ? " ya fada ya na daga mata gera guda ita kanta sai da maganar shi ta bata dariya , amma sai ta saki wani kyawatencen murmushi ta saki ta na fadin " sosai ma kuwa my lolipop " ta fada ta na kashe mishi ido guda ( 🤣🤣abun da ya sa ta kashe mishi ido guda saboda sunan nan na My lolipop da ta kira shi da shi , shi ne sunan da ya yi Saving din numbar shi a cikin wayar ta da larabci kafin ya tafi Makkah da Malik , shi ya sa RIANNA ta kassa fada mata me hakan ke nufi 🤣🤣🤣🤣 GASKIYA MALIK YA CIKA DAN LOVE 10000000000% ) wani dan karamin murmushin geffen fuska ya saki kafin ya hade forehead din su ya na kallon cikin idanunta , ya fara sucked din ta a hankali ya na fadin " Mrs Nawfel , My Cutie , My crush , My first and last love , Madubin zuciya , tauraruwa da ke haskaka fadin duniya har zuwa duniyar mars , ya ke Sarauniyar zuciyata , na fada miki wani abu ? , ko wace safiya kashe ni ki ke da salon soyayyar ki , Ummmmm , ga wannan muguwar zumar taki mai dadi , sai dai kawai na ji kaina a duniyar sama jannati ina yawo cikin gajimare , Ahhhhhhhhhh , Allah ki na kaso yarinyar nan , Ahhhhhhhh , Allah dadin ki karshe ne , Washhhhhhhhhh dadi , ke makura ce My Cutie , duk cikin matan duniya ke kadai ki ka iya mulkar zuciyar Nawfel Hicham Bin Jaabar , wayoooooo Allah dadin Cutie zai ....... " ai ba ta bari ya kai karshen maganar shi ba ta cabko lips din shi ta fara yi mishi kiss dan ta ga allamun ba ya cikin hayacin shi , ga sambatun nashi idan ya fara sai ka rantse hura mishi a kunne a ke dan dadi kuma duk bai San ya na yi ba , dama jira ta ke ya fara wuce gona ta taro shi a haka su ka ci gaba da shar-holiyar su , sai ta gaji da kissing din shi sannan ta saki lips din shi ya ci gaba da zuba mata sambatun dadin nashi ni kuma na tattara takarduna , na ba su waje su ji dadin rayuwar su , na yi gaba dan da sauran labarai ___________________HAPPY ENDING ✍🕊___________________ Alhamdoulilah ! Alhamdoulilah ! Alhamdoulilah ! GODIYA TA TABBATA GA ALLAH , DA YA BA NI DAMAR KAMMALA WANNAN LITTAFIN CIKIN AMINCIN SHI , NA GODE SOSAI DA IRIN GUDUN MAWAR DA NA SAMU DA GA GARE KU ♡ MY COMMENTS ♡ WANNAN LITTAFIN NA EXILED PRINCE YA NA DAYA DA GA CIKIN ABUN DA NA KE ALFAHARI DA SHI A RAYUWATA , WANNAN SHI NE LITTAFI NA BIYU DA NA RUBUTA , DUK DA KIRKIRAREN LABARI NE , AMMA NA GA ABUBUWA DAYAWA A CIKI , ZALINCI , CIN AMANA , KIYAYA , SON ZUCIYA , MAKIRCI KALA KALA , AMMA BA SU YI NASSARA BA A KAN SOYAYYA , DAN LABARIN SOYAYYAR MALIK DA INAYA YA YI MATUKAR BURGE NI , NASU TARIHIN SOYAYYAR DABAN YA KE , 🤣🤣 BA ZAN YI KARYA BA GASKIYA LABARIN NAN YA YI MATUKAR BURGE NI , WASU WAJAJEN INA DARIYA NA RUBUTA SU , WASU KUMA INA HAWAYE NA RUBUTA SU , MUSAMAN WAJEN DA MALIK YA CE SAI SUN ZUBAR DA CIKIN PRINCE , WAJEN NAN SAI DA NA YI HAWAYE , DA KUMA WAJEN DA DIYA KE GWADA MISHI MACIJIN SHI , NA SAN BABU WANDA YA YI TUNANIN HAKA AMMA SAI MALIK YA NUNA MISHI KAMAR BAI GA KOMAI BA , ABOTA IRIN TASU BA A KO INA BA ZA A SAME , WANNAN ZUCIYAR TA MALIK BA A KO INA ZA A SAME TA BA 🤣🤣🤣 GA KUMA UWAR SHAGWABAR MU A GEFE 🤣🤣 SAI DA MALIK YA MALLAKA MATA SAUDIYA BAKI DAYA BA TARE DA YA SANI BA 🤣🤣 YARINYAR NAN TA IYA KASHE MUTUM WLH 🤣🤣 DUK LOKACIN DA NA ZO WAJEN DRAMAR TA DA MALIK SAI NA YI DARIYA YANZU DA A CE AYMANE BA YI KOKARIN KASHE MALIK BA A LOKACIN DA YA KE 24 YEARS DA BA ZAI HADU DA DIYA BA , BA ZAI JE NIGERIA , BA ZAI HADU DA MALAM BA , BARE HAR YA BASHI AUREN INAYA 🤧🤧 GASKIYA BAN JI DADI DA LABARIN NAN YA KAMMALA , NA SO MU CI GABA DA SHI 🤧🤧 NA GA INA DRAMAR INAYA ZA TA KAI 🤣✌ WAI WA YA KE TUNE WAJEN DA TA CE MISHI YA BA TA NONO TA SHA 🤣🤣 SAI DA NA KAMMALA PAGE DIN INA DARIYA 🤣🤣🤣🤣 🤣🤣 GA KUMA DRAMAR MALIK DA KAN SHI , WAJEN DA TA KE MISHI DAN ISKA 🤣🤣 🤣🤣 NI DAMA NA SAN WANNAN SHIRUN NASHI BA A BANZA BA , GASKIYA MALIK YA CIKA ROMEO , 🤣🤣 GASKIYA INAYA BA TA JI DA SAUKI A HANNUN SHI , DA CIKI MA BAI KYALE TA BA 🤣🤣✌ 🤣🤣 DA WAJEN DA YA YI WA SU ADEL KARYAR SHI MAKAHO NE 🤣🤣 WLH WAJEN NAN YA KASO NI KAMAR ME 😂😂 ALLAH MALIK NAMIJIN DUNIYA NE 😂 KU DUBA HAR ISLAND FA YA SAYE KAWAI DAN YA DINGA TAFIYA HONEY MOON DA INAYA , BA ISLAND GUDA BA HAR BIYU MA 😂 😂😂 GASKIYA YA BURGE NI , NA SARRA MISHI NAWFEL HICHAM BIN JAABAR , DA TILA GA MALIK HICHAM BIN JAABAR , JIKAN MALIK ABDOUL LATIF BIN SAUD DA MALIK ABDOULAZIZ BIN SAUD DAYA YA KE BABUN NA BIYUN SHI A DUNIYA 😂😂 GASKIYA IDAN NA CE ZAN FADA MUKU IRIN DARIYAR DA NA SHA SAI MUN KAMMALA BOOK DIN NAN 🤭🤭 KAI ASHE FA YA IDA 😓😓😓 GASKIYA ZAN YI KEWAR MALIK , DA INAYA , DA PRINCE 😍❤🔥🔥 THE PERFECT ROYAL FAMILY 😍👑🔥 GASKIYA NA GODE SOSAI DA IRIN GUDUN MAWAR DA NA SAMU , DA KUMA KARBUWAR DA KU KA YI WA BOOKS DI NA , WASU SUN SHA CE MIN WANNAN SHI FIRST PAID BOOK DIN DA SU KA TABA SIYA , NA JI DADIN HAKAN GASKIYA NA GODE SOSAI , ALLAH YA BAR ZUMINCI ALLAH YA KARA MANA SON MANZON SA 🥰🥰 AMMA INA DA TAMBAYA GUDA 🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔 A GANIN KU YAKIN KUJERAR MALIK YA KAMMALA ? DAN FA KAR KU MANCE AYMANE YA AURI HAFSAT KUMA HAR DA CIKIN SHI A JIKIN TA A LOKACIN NA SAN HAR TA HAIFE SHI MA , GA SHI KUMA TWINS TA HAIFA MACE DA NAMIJI , GA KUMA KIYAYAR DA KE YI WA MALIK KU NA TUNANIN BA ZA TA SAKAWA BABYS DIN TA BA KIYAYAR MALIK SABODA SHI YA KASHE AYMANE ? GA KUMA JUNIOR GA UWA UBA PRINCE CIKAKEN MAGAJIN KUJERAR MALIK KU NA GANIN IDAN SUN GIRMA BA ZA SU YI YAKI A KAN KUJERAR NAN BA GA KUMA PRINCESSE A TSAKIYAR SU , YA ZA TA KASANCE IN PRINCE DA JUNIOR DUK SU KAMU DA SOYAYYAR TA ? GA KUMA YARON AYMANE A GEFE NA SAN KUMA YA GADO MACIJIN UBAN SHI GA ABYAD DA ASWAD A JIKIN PRINCE DAN SUN SAN YAKIN BAI GAMA BA SHI YA SA SU KA DAWO A JIKIN PRINCE A KA JE KUMA YARINYAR AYMANE TA KAMU DA SON PRINCE SHI KUMA PRINCESS YA KE SO YA KU KE GANIN DRAMAR ZA TA KASANCE NI DAI NA CE HMMMMMM , INA GA BAN GAMA DA FAMILYN NAWFEL HICHAM BIN JAABAR BA , DAN YAKIN KUJERAR MALIK YANZU YA FARA DA GA ALKALAMIN AMIRA ABDOULAYE ✌💕 A.K.A MEERAH 🕊🔥 【 THE ROYALTY LOVE 🕊🌸💕 】 ✍✍✍✍ FREEDOM OF WRITERS ✍✍✍✍ PEN IS MORE THAN SWORD ✍✍✍✍✍ GA DUK ME BUKATAR YIN MAGANA DA NI KAI TSAYE ZAI IYA TABO NI TA WANNAN NUMBER +22798999753 WHATSAPP ONLY THANKS A LOT ✌ LUV U SO MUCHHHHH ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ PEACE 🕊🍃