[12/4/2023, 2:39 AM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI Official By AsmaBaffa SADAUKARWA GARE KI ❤️ AIDA MAMAN TASNIM 1-5 INA GODIYA GA ALLAH DA YA BANI IKON FARA SABON LITTAFIN NAN INA MIKO GAISUWA DA JINJINA GA MASOYA MASU BIBIYAR NOVELS DINA INA MUKU ADDUA ALLAH YA AMSA MUKU BUKATUNKU BAKI DAYA DA WANDA NA SANI DA WANDA MA BAN SAN SU BA. Page naki ne MRS CHIEF *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI 08089965176 07084653262 BISMILLAH GA MASU AUDIO..BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL ZUWA AUDIO BA. Gidane me kyau Dan madaidaici da shi na rufin asiri haka gidan yake a unguwa wacce take ta masu rufin asiri daidai gwargwado,gidan dauke yake da dakuna hudu sai Palo da toilet a tsakar gida guda biyu ko Ina siminti ne Palo da toilet ne kawai da tiles, gidan dai babu makusa Dake cikin birnin Kano, wani matashi ne kyakyawan gaske da shi, fari amma haskensa ba can ba a kalla zai Kai 31yrs,dauke da sallama ya shigo gidan hannunsa rike da Yar yarinya wacce zata Kai 3yrs itama yarinya kyakyawa wacce ke kama da matashin me suna Mohsin. Yaran gidan ne suka Masa sannu da zuwa Yaya Mohsin,murmushi yayi ya amsa,Hidaya ce tazo ta rike Masa hannu suka shiga palon gidan,bayan sun gaisar da shi yace Umma fa? Hidaya Ido ta runtse sabo da kunya tana danne dariyarta tace Yaya wai ta tafi shako warin gardi kasan cikin da Umma ta samu ita me son wari ne,ban gane ba Mohsin ya tambaya,Hidaya ta sake fashewa da dariya tace kaga Yaya Umma tayi tayi akan lallai Abba sai ya daina wanka sabo da ta samu warin hammatarsa ta shaka Yana sata nutsuwa amma yaki sam sai yayi wanka, bata Jin warin shine take ficewa wajen masu aikin gini ta Dan sinsino sai ta dawo,wlh munyi munyi amma taki dainawa gashi Aunty Naila tana gidan yari, itace dama zata iya taka mata birki, Mohsin shi kanshi mamaki yake yi wai duk cikin da Ummansu ta samu ne yasa ko yaushe ita dai ta shaki warin gardi shine dai dai, suna zancen sai suka ji Muryar Umma tayi sallama ta shugo sanye cikin doguwar riga bubu me Fadi ta silk material ta yafa mayafin sai cikinta kato a gaba, sai wani annuri take yi da nishadi. Palon ta shugo ta zauna tana furta wash Alhmdllh dadi ya ratsani amma gardin nan kazami ne na gaske malam na shaki irin Wanda nake so,Mohsin ya Kalli mahaifiyarsu yace Yanzu Umma da aurenki da mijinki amma kije shakar wani warin gardi duk da ciki ne ya jawo ai bai dace ba, Kubra wacce suke kira da Umma tace ahhh kaga laifina? Ubanku tsaftar tsiya gare shi nayi nayi ya fasa wanka na kwana uku yaki yarda ai kuwa dole na fice Inda zan samu kwanciyar hankali,tunda nake fita sai yau nayi dace na shaki irin Wanda nake so tun da ya daga hammatarsa mallam sai naji wata nutsuwa,Umma tana labarin har wani lumshe Ido takeyi tana cewa wlh wani ni'ima da salama sai wani ratsani take,duk damuwar da nake ciki ta garkame Naila a gidan yari sai naji ta yaye yau bacci harda munshari,idan Kuma Bakin ciki kake min to ka daina wanka da aske hammata kazo na dinga shakar warin naka,Mohsin ya yatsina fuska yace Allah ya kiyaye min,Umma tace Ina Hanan matar taka? Mohsin yace tana Nan lafiya. Uhmm wannan matar taka marowaciya ita ko irin kyautar nan da ake yiwa surukai a dan siye suruka bata yi,sisinta banci ba me za ayi da mace irin Hanan,Mohsin yace haba Umma duk irin girmamakin da take yi ai shi ake so...kafin ya rufe Baki Umma tace a'a ai babban girma shine Yan kyaututtuka a zamanin Nan waye yake yayin wani girmamawa ai kawai ace ungo shine girma Canja zancen Mohsin yayi yace Umma yaushe zamu je ziyarar Naila Kinga ta kusa sati daya a gidan yari ya kamata muje,Umma tace ba Wanda zai je mata da wuri ita tasan me ta aikata dama Naila a rashin jinta nasan zata aikata sabo da haka kar Wanda yaje sai ta gane kurenta,Mohsin yace haba Umma haka ma fa Abba yace bazai je ba ko su Hidaya duk babu Wanda zaije mata,sharri aka mata ni ban yarda Naila zata iya kisan Kai ba,nace babu Wanda zai je duk Wanda yaje ko ban sani ba ban yafe muku ba,Naila da tuntuni take da samari na kirki masu kudi Inda zamu huta wannan solobuyon uban naku dolo ne ba abinda ya iya, nace ta zabi daya ta aura taki ai gashi nan yanzu garin shegen kinibibi da taurin kanta ya ja mata,ni na haifi Naila amma kowa yasan halinta bata ji ga taurin Kai,gaba daya Dana sanin kaita wajen ubana nake,ya gama kashe min yarinya,idan na tuna Alhaji Ibrahim da yake son auren Naila amma ta koreshi mutumi me kudi taki yarda da shi idan na tuna abin nan sai naji Naila ta sire min....Umma ta saki kuka yiiiii.....tace raina baci yake,cikin masifa tana zaro Idanuwa nace sabo da haka ba Wanda zai je mata. Yarinyar Nan sabo da rashin gaskiya ta fita da atamfa a jikinta suka tafi ashe aski taje aka mata tayi shigar Maza kawai Dan ta siyar da magani,gashi Nan taje gidan yari bangaren Maza a matsayin namiji Dandaudu yanzu so kuke muje a tona mata asiri cewar macece? Billahillazi idan suka gano duk sai kotu taci kwal uban mu Mohsin Yana mamakin halin Ummansu yace amma Umma da taje Abuja Inda kaddarar ta fada mata ba kece kika ce taje ba tunda Abuja ne zata samo kudi,Sai nace taje ta shiga matsalar me gida? Kaga karka dameni wallahi zan dura Maka ashar tashi ka ja yarka ku bar min gida,Mohsin mikewa yayi Yana gyara Karin gugan shaddarsa milk ya dauki Amal yarsa ya sabata a kafada ya bar gidan ransa a bace. Direct Inda babansa yake aikin gadin petrol din turawa da suke aikin kwalta da shi,can ya nufa da yamma likis,Babansu irin dolayen Nan Wanda haka Allah ke hallitarsu, wasu gasu nan ne dai,Mutane suna zuwa satar petir din shi yasa suka zuba masu gadi,yau abokan aikin nasa basu zo ba sai dare shi dama da safe yake nasa zuwa yamma,Yan iskan gari ganinsa wani dolo sai suka Masa wayo suka samo aron jaki harda Mangala a Saman jakin sai kace a kauye suka zubo gallon 50ltr guda biyu suka taho Abban su Naila yana can Yana dolancinsa ya wani kwanta a Jikin bishiya ya saki baki har suka zo suka saka tiyo suka ja petir din sai da suka cika jarkokinsu sun Dora tsaf a Saman jakin kenan ya farka,daga nesan ya musu magana Kai lafiya barayine? Matasan barayin petir suka ce a'a dama petir muka kawowa turawa ko zasu siya, da masifa ya dinga korasu da hannaye Yana ku tafi ba'a so ba'a so baza su siya ba shegu sarakan son kudi sabo da a siya da araha ku tafi,suka juya da jakin da jarkokinsu cike da petir din da aka sashi gadi,Mohsin yaga duk abinda ya faru Yana Saman lifan dinsa da yarsa Amal a gabansa shi kanshi wannan abin na Abbansu ya bashi dariya matuka mutane sun saci petir Yana kwance Kuma sun Masa wayo kiri kiri ya kore su da kansu,barayin suma suna barin wajen suka tsaya suka dinga sheka dariya kamar ba gobe gashi motar tank ce ta petir bare a gane an sata. Mohsin nan ya karaso wajen Abban nasa sannan ya sauka daga kan machine din,Abban nasu ya kalle shi yace Mohsin idan na kalleku sai naga kamar ba ni na haife ku ba kyawawan yara Yan gayu ga nutsuwa kar dai ace na yabi kaina amma na iya tarbiyya,dariya Mohsin yayi yace Abba Kaine mana kana gani muna kama ma,Abba yace a'a yanda nake kamar birin da ake wasa da shi ta ya muka yi kama gaku dogaye charas da ku amma ni kana gani kafata ma kamar fatar Kura,Mohsin Yana ta dariya ya gaida Abban nasa yace Abba wai baza aje wajen Naila bane? Fuska Abban ya bata sabo da Umma ta zuga shi, yace babu me zuwa yanzu sai Nan gaba,Mohsin yace a gidan yari fa take Abba,ah idan sun kulleta su jefa mukullin a rijiya Dan tani kar ta fito a kulle ta har kwatagwan, uban waye yace ta Maida kanta namiji shedar bata da gaskiya ,Mohsin shuru yayi kawai ya juya zai tafi kenan sai ya tsinci Muryar Abba yace zo ka bani Dari biyar ni,Juyowa yayi tare da zaro dubu daya ya mika Masa ya juya ya tafi,Abba dai kwanciya yayi ya koma baccinsa yace barayi ku kuka sani Kuma, ato idan kuka sata Allah Yana kallon ku ni dai nayi iya yina, ya lumshe Ido sai bacci Mohsin gidansa ya koma duk ya damu Yana shiga Dan gidansa me kyau madaidaici yasha tiles ko Ina,ga matarsa Hanan me tsafta da ita ko Ina Kal Kal Yana kamshi,sanye take cikin kana Nan kaya ta matse ta tsuke gata da kyan diri Yar gayu ce ta gaske,Yana shugowa Palo ta mike ta rungume shi hannayensa yasa tare da zagayeta tsam a jikinsa Yana shakar kamshinta,fuskarsa ta karewa kallon tana Masa wani kallon so a hankali cikin salo ta furta waye ya taba min mijina,Amal ce ta kwalla ihu tana ture Hanan tana taba mata Daddynta,dariya suka yi Hanan tace Sorry Amal ta matsa gefe Amal ta koma wajen Daddy dinta ta makale,zama suka yi sannan yace kinyi min zobon kuwa? Fuska ta yatsina tace kayi hakuri na gaji ne shi yasa,Ya danji haushinta sabo da bai taba cewa tayi Masa Abu tayi ba sai idan itace taga dama, shuru yayi kawai. Cikin gidan yari dake garin Kano,lungu da Sako ake tafiya da ita an tasa keyarta gaba sanye cikin Kayan dake jikinta Wanda aka kamata dasu wato wandon jean blue na Maza gashi barmeme katon gaske,sai riga me dogon hannu da wata rigar jean din a sama itama me dogon hannu komai na Maza ne a jikinta har takalmi,sai hula da ta saka irin ta Yan acaba a kanta, sai ka rantse da Allah dan kyakyawan saurayi ne,sai dai ace Yana kalar mace amma ba me tabbatarwa macece. Ko nononta ba'a Gani ta sa wani yankin kyalle ta dame kirjinta tasa seletape ta zagayo tun daga bayanta har zuwa gaban kirjinta ta manne breast dinta da fatarta dam sannan ta sa vest ta Dora riga ta sake Dora wata rigar me nauyi ta jean da ta tafi da ita. Suna tafiya amma taki sauri wani jibgegen namiji ne wanda yake Ma'aikaci ne a gidan yarin kana ganinsa kaga rashin mutunci zalla tsawa ya dakawa yarinyar matashiyar burdurwa tunaninsa namiji ne yace sauri mana. Allah ya taimaketa basu ce ta cire kayanta ba sannan basu mata komai ba har aka gama case din tare da yanke mata hukunci,Allah ya amshi adduar Naila basu ganeta ba,dama tsoronta kenan shi yasa kullum a addua take kar a gano macece ita. Naila ta fara wani uwar tafiyar kamar Dandaudu tana wani yanga tana doro tana kwambo ta sake rage saurin tafiyar tata tana wani gadara tana ciccije lips,wata mahaukaciyar tsawa Ma'aikacin yayi yace zan sassaba Maka kamanni shege criminal,Naila ko a jikinta tana jin mutumin yana cewa an kaika aiki gidan me kudi ka kashe uban gidan naka kayi asara,gashi hukuncin daurin rai da rai ba fita, ka godewa Allah ma duk bangaren masu daurin rai da rai suna shanawa, yana ta masifarsa. Ko a jikin budurwar sai juyowa ma tayi fuskarta dauke da murmushi sabo da tsananin kyawun wannan budurwa shi kanshi Ma'aikacin kasa kyafta idonsa yayi yana kallonsa,Budurwar ta kalleshi tayi Muryar Maza tare da furta da Allah akwai Yan Daudau Irina? Ni Dandaudu ne,harka ce ta Takashi akeyinta,ni idan ba Takashi bazan iya rayuwa ba,ni yanzu ma breziyya nake nema haba sai kace muna Maza ne, kirji wani rashanene haka sabo da Allah, Dan kana gidan yari sai a Maida ka akuya sabo da Allah Kalli fa ni Abu ba kyan zubi ba sai kace an dura ruwa a bakar Leda ba a gane farkonsa da karshensa yanzu kafin na fice daga gidan nan ai sunyi muguwar faduwa sun zube a kasa ku taimaka min karku rage min farashi gandroba kuke ko me,karku ganmu Maza ku raina mu ni dai na koma mace tun da dadewa ehe, ku shigar damu wajen gomnati a samo mana brazeyya available mu Yan Daudu,kar a barmu suyi zubar gado gashi Allah ya kawo mu rayuwa cikin gardawa, wallahi Wanda ya taba ni ban yafe ba ehe. Har ga Allah Ma'aikacin ya zaci Dandaudun gaske ne,yace Kai ya sunanka? Naila tayi fari irin Dandaudu tare da furta Tantiriya nake idan ya Maka wahala zaka iya cewa Terror, sunan da aka yanka min rago Kuma Jamilu Ma'aikacin sai yanzu ya daina kallon Dandaudun kawai ya kwashe shi da Mari, Naila ta dafe kumatu da sauri ta saki Kara tace ya shige ni wlh Allah ya Isa Idan na yafe Maka Kabila nake,Idan na yafe Maka kace ba Sunana Jamilu ba kace ba Yar Nigeria bace ni,Ma'aikacin kamar Allah ya aiko shi ya samu budurwa ya fara jibgarta tunaninsa Dandaudu ne amma abinda ya bashi mamaki laushi jikinsa,sai yayi tunanin ko Dan yaro ne,tsayawa yayi ya daina dukan ya shiga kallon hannayensa yanda yaji Laushi,sai da ya gaji sannan ya jata a kasa kiiiii.... ya jefata cikin wani daki Wanda yake cike makil da maza ridi ridi ba masaka tsinke, can gefe Naila ta koma,cikin Mazan wani Baki wuluk idanuwansa jajir dasu me suna Mula yace Kai ya sunanka,Naila ta tayi karairaya tare da furta Jamilu, Nickname Dina Kuma Tantiriya,lokacin Ina soya doya a Tafa bakin tasha na samu suna Tantiriya Wani a ciki shima DanIndo shine yazo tare da make bakin nata yace rufe mana baki ko yanzu na yaga Maka baki gida biyu uban me ka yi aka kawo ka nan Dandaudun banza? Nan bangaren ko wanne ka gani Yan hukuncin daurin rai da rai ne, Naila tace sharri aka min na kisan Kai,DanIndo yaja tsaki yace sharri ai gwara ma da kashewa kayi shine ka yi jarumta amma sharri aka Maka, ko ba komai sharrin yayi irinsa muke so,Amma wallahi da ace bashi kaci aka kawo ka nan babu ruwanmu da yaro ne,ba ruwanmu da Daudunka da sai na kusa kashe ka a gidan nan amma tunda harka ce ta kisa wannan shine dai dai, da Allah zai sa ka fita da na maka hanya an baka bindigar aiki,ka Ganni nan Hirer killer ne ni nan. DanIndo ya sake dukan kirji yace billahillazi gidan yari da ka gani a wajena ya zamar min kamar gidan gado Kuma muna da yawa irinmu dan uban babanka Jamilu,Naila ta saki baki tana kallon ikon Allah,DanIndo har Yara ne da shi a gidan yarin sai abinda yace suke yi,group group ne kowacce kungiya suna da leader wanda yafi kowa iya shege da Yara a karkashinsa yana bautar da su,a gidan yarin suka hadu kawai Idan anfi karfinka shike nan sai dai ka zauna a kasan wasu Wanda suke bangaren Yan daurin rai da rai kenan. Naila kuwa tunda aka kawota taga wasu a ciki suna ta fitowa da Maka makan wayoyi ko wanne da tasa suna harkokinsu,suna da freedom zasu iya siyen abinda suke so suci ko su Sha, har su sigari abubuwa da dama duk bangaren daurin rai da rai ana barinsu suna yi,sannan kullum akwai ranar kidan koroso za ayi rawa a cashe ta koroso,akwai ranar da Yan Solo ke zuwa suyi musu wasanni a cashe,duk wani wasanni suna yinsa,ga sana'ar hannu,ga musulmai dole suje makarantar addini Data boko, bangaren mata ma daban na masu ciki daban,duniya guda ce,amma duk Wanda su masu daurin rai da rai ne to sunfi kowa more rayuwa a ciki sabo da su an San har abada ba fitowa,sabo da nishadinsu aka tanadar musu abubuwan nishadi,haka lokacin maulidi ma ba a barinsu a baya. Naila tana ta Shan kallon Yan iska iya Yan iska,a ranta tace dole na zama tsagera Tantiriya,a Nan sunana na daji Tantiriya zai min amfani,bangaren daurin rai da rai ko ma'aikatan ciki basa shiga wajen sai da dalili sabo da zasu iya kashe wasu iya Kaci dai hukunci daya ne dai Wanda suke ciki daurin rai da rai tunda yanzu in ance Wanda ya kashe a kashe shi to fa ba a kashewar, gomnati bata sa hannu, a haka ma masu kwakwaran hanya da kudi ake fitar dasu ba a sani ba. Tantiriya dai ganin an dameta da kallo suna nema su ganeta sai daki ta canja na wasu malamai ne Wanda kaddara ta fada musu, su biyar ne a dakin shi yasa ta koma can taga suna da tsoron Allah baza suyi mata komai ba,Bata son cudanya da mazan. malaman ban sai kallon Naila suke tunaninsu Namiji ne Dandaudu,Sallama tayi da Muryar data canja ta dole ta Maza amma duk da haka sai aji kamar ta mata, Malaman Nan tana shugowa duk wanda ya Kalli Jamilu Terror sai yaji gabansa ya Fadi sai yaji Yana wani son Dandaudun,gaba dayansu,basu sake shiga wani hali sai da Naila tayi magana, babban malamin cikinsu a kalla zai Kai 50yrs a hankali ya hadiyi yawu wani tsoro ya kamashi sai istingifari yake Yana furta a ransa Allah na tuba na kamu da son Dandaudu Allah ka kubutar dani,shima Malam Jilani Yana kallon Jamilu Terror sai kuwa yaga ya saki murmushi,wani narkewa yayi a zaune wani matsananciyar kaunar Dandaudun yaji lokaci guda,Malam Usama kuwa har baya son ya kyafta Ido da kallon Yaron Dandaudun,Naila kuwa dariya take a ranta a fili kuwa ta maze,wani gadon karfensu ta ja gefe can karshen bango ta Kai bed din ta kwanta a abinta. Babban malamin Sharu ne ya Kalli Dan uwansa Malam Usama ya rada Masa kasa kasa tare da dafe saitin zuciyarsa yace Akaramakalla kana jin wani masifa data ke neman fada min kamar ni da tilawata izu sittin naji me kalar Dandaudun can ya birgeni namiji ne fa,Ina kallonsa naji zuciyata ta hau bugawa wani kaunarsa ta kamani yaro namiji Dan uwana kamar Dan cikina ni malam,ku sani a addua Dan Allah,Usama ma kasa kasa yace nima Dan ubanka haka naji gaba daya sai naji ya tafi da imanin....da sauri ya danne bakinsa da tafin hannunsa, yace wannan jarabawa ce Allah zai mana mu halkanta mu dukufa da addua,Naila ce suka hada Ido da Malam Jilani ta saki wani murmushi,Jilani kirjinsa ya dafe ya fado cikin su Malam Sharu shima Murya kasa kasa yace yayi min murmushi wlh sai naji sonsa ni dai na shiga uku barin dakin nan zanyi,shima Alaramma Garzali Yana satar kallon Naila Yana dauke Kai,Naila ta daga Masa gira daya tare da kashe Masa ido,Zuciyarsa ce ta fara bugawa da sauri Kafafunta ya kalla sak irin na mata ya bude baki,abinka da an Dade ba a hadu da mace ba ji yayi kamar ya rungume Jamilu Terror, ai tashi yayi ya fice daga dakin Yana salati a ransa,shi kadai uban zufa ya hada Yace Ina zan sa kaina yau naji Ina son Namiji,a daren malam Jilani yace saukar Qur'ani ya zama dole, a daren haduwa sukayi kowa ya bude Qur'ani kwana suka yi suna addua Allah ya cire musu son Da namiji Jamilu,Naila tana ta baccinta gefe daya ita hankali kwance ta samu dakin malamai ba ruwanta,su kuwa suna ta surfa addua akan Allah ya tsare su da Jamilu. Washe gari da safe mazan gidan yarin masu uban yawan masifa Yan matasa dattijai,tsofaffi duk gasu nan iya kallonka da munana da masu kyau duk gasu nan,duk kalan laifinka akwai ubanka a ciki ko wanne da bangarensu, bangaren mata daban na maza daban,haka ranar ziyara sai an gama da maza sannan a bude mata ba Wanda ke haduwa da wani tsakanin mata da maza,gashi Sabo da lalacewar ta kasar mu dakuna sunyi kadan,toilet,komai babu na kirki,haka uniform ma babu sai wata riga da ake bawa Maza lokacin ziyara,sai sutura kayan gida amma basu wuce kala uku ko hudu,haka bangaren matan yawanci basu da bra,wasu Kuma suna da ita,wacce tafi wata karfi ma zata kwacewa wata ko an kawo mata daga gida,Naila dai itace mace daya kwal a bangaren Maza Wanda babu Wanda yasan Hakan har Ma'aikatan kaf a namiji ne Kuma ana zargin Dandaudu ne,Naila bata da ko bokiti ,gashi wai a gidan Yari zata yi gayu. Yanda take nunawa Dandaudu ne kawai, tana zaune a cikin dakin Malaman tace akwai ruwan zafi? Ya Sheikh bana tsarki da ruwan sanyi sabo da na koma mace ni, na hana kaina amfani da ruwan Sanyi,tana magana tana zuba uban karairaya wai dole Dandaudu ne,gaba daya malaman Nan suka saki baki suna kallon Jamilu duk ya tafi da Imaninsu,cikin rada da tsoro Malam Sharu yace addua bata karbu ba mu sake dukufa wlh, Mallam Garzali ya a hankali ya saci kallon Jamilu sai kuwa suka hada Ido,fari tayi Masa,da sauri ya yayiwa Sharu magana kasa kasa yana yi min fari wallahi,kansa ya sadda kasa duk ya rasa Inda zai sa kansa. Naila ce ta shiga aika musu da fari tare da dage musu gira,Kasa karatun suka yi,Kamar ruwa ya cinye su ba Wanda yayi motsi,sai zuwa mazan bangaren nasu keyi suna kallonta ana labarin an kawo kyakyawan Dandaudu Dan matashin yaro,kowa yazo sai ya tafi da kaunar Dandaudu Jamilu a ransa sabo da kyau da farin jini irin na Naila,Naila taga suna ta zuwa kallonta ita bata sani ba,tace bayin Allah ruwan zafi nake tambaya zanyi tsarki mu yanda muka koma mata ai mata sai da ruwan zafi harda yin tafi da hannu Irin na Yan Daudu,suka dinga tuntsira mata dariya ganin namiji matashi me kuruciya ta karfi ya koma mace, a dakin malaman ba Wanda ya bata amsa karshe ma kowa Uzurinsa ya fita,Naila tashi tayi tana tafiya tare da zuba hannayenta a aljihun bujen wandonta ta fito Ko Ina mutane ne lungu da Sako ba masaka tsinke,Naila tace ashe duniya ce guda a gidan Yari,tana zuwa taga uban layin botikai da fanteku harda languna tun na zamanin da,tana zuwa ta dauki botikin wani na roba an cika shi da ruwa ta dauke ta Kara gaba, da tambaya ta samu taga Toilets gasu nan ko wanne ta leka duk an lalata su wasu Kuma Kashi ko Ina dama maza ba tsafta ba wasu,Naila ta rasa inda zata shiga dole sai da ta wanke toilet din sama sama sannan tayi wankan ba sabulu ta, ta daure kirjinta tam tam da yankin Atamfa ta Maida kayanta ta shirya tsaf sannan ta fito ta Maida botikin,wasu shahararrun kartai suka taso zasu yi mata duka Allah ya kawo DanIndo wanda kowa tsoronsa yake a gidan mugu ne na karshe,yana kallon mazan yasan yaran Goje ne,yace me Jamilu ya muku? suka ce ruwa muka ebowa Goje tun safe muke layi kafin muje mu dawo ya dauke yayi wanka,Naila tace ku fadawa Goje din Dan babansa na dauka kayan gomnati ne muna da hakki,dariya wasu suka dinga yi da kyar DanIndo ya kwaci Naila yace ku bari zai zuba masa,wani ya gama buga ruwansa Sabo da zalunci Dan Indo ya dauke ya zuba a bokitin Goje yace kuje,Ya Kalli Jamilu Terror wato Naila kenan yace jeka ka bugawa yaron can wani ruwan Naila tace bazan buga ba,wani gigitaccen Mari Dan Indo ya hada mata kumatu biyu sai gani akayi Jamilu tuni ya fara buga ruwan tana kuka sai da ta cika botikin sannan Dan Indo yace ware daga nan. Dan Indo bai taba jin fata me laushin ta Jamilu Dandaudu ba,ya tsaya sai kallon tafin hannunsa yakeyi shima Yana mamaki,Sam ba fatar namiji bace da shi. Naila tana sakkowa sai ga wani Ma'aikaci ya tari Naila yace kai waye da za a hana Hawa Saman tuka tuka kazo ka hau, uban waye ya aikeka? Naila da taurin Kai take kamar ba ita ke cin duka ba,ta Kalli Ma'aikacin ta nuna kanta da yatsa tace nice Tantiriya Jamilu ko a garinmu haka sunana yake kaina akwai kwari ba a cina da yaki,ma'aikacin ya Kalli Naila an zagaye su ana kallo,yace Zaka ga Tantiriya munga Iyayenka a taurin Kai ma sunyi laushi a nan gidan bare Kai da ka Maida kanka Dandaudu gafalalle, Naila tace banda ni cikakken Tantiri ne ni Ina kallon ku Ina Maida kaina namiji,Kai Ma'aikaci kayi a hankali zan iya tsille ma takashi ato, su kansu ma'aikatan tsoro suke ji,juyawa yayi zai tafi, Naila tace nayi marking dinka sai na sa maka guba,sai na farke Maka takashi,Dani kake zance,ma'aikatan sun Saba da tsagerancin Yan bangaren daurin rai da rai tunda suna gani shine karshen hukuncin,dole ya tafi. Naila ta fashe da kukan karya tace Allah ka Saka min ni Jamilu Ina ganin rayuwa Yar Takashin ma ban samu ba tunda nazo naki yin farin jini,ana ta kyalkyala dariya,tace Mummy data yi sanadin zuwana gidan nan ya Allah kasa Danta ya mata dukan tsiya watarana. Akwai Yan Daudu da yawa a gidan Yari da Kuma Yan luwadi wasu ma a gidan suka lalace sabo da rashin mace a kusa, tunda suka ga Jamilu Tantiriya gaba daya sai hadiyar yawu suke gashi kyakyawan gaske komai irin na mace gaba dayansu sai kaunar Naila,har da Wanda ke ciki masu hanu da shuni sai suka fara neman gindin zama wajen Tantiriya Jamilu,Naila a ranta sai dariya take shekawa su sun zaci namiji ne kowa ya kaimu da sonta har Wanda ba Yan luwadi ba. Rafeeq zaune yake gaban Mahaifiyarsa Mima wacce ke faman kallonsa tana bin Aljihunsa da kallo tana zaro idanuwa tana kallo tace banga Aljihun ya dago ba? Na shiga uku kar dai ace haka kazo hannu yana dukan cinya, Rafeeq ba tare da ya sake cewa komai ba ya jefa hannunsa a aljihu Kudi ya zaro Wanda sun kusa dubu hamsim ya Mika mata,jiki na rawa kamar yau ta fara ganin kudi kamar ba a gidan kudi take ba ,Allah ya maka Albarka wannan waje naka na Shawarma Allah ya karo customers Sam baka yi kalar me Shawarma ba wlh yaro kamar Dan gidan Salman Khan kalar kudi amma ficika babu,Yan mata sai rububi aljihu ba komai wannan kusan dubu hamsim din wata nawa kayi kana Tarawa? Rafeeq wani takaici ne yake kamashi a duk sanda Yazo gidan iyayensa,mikewa yayi yana Shan kamshi fuskar nan a murtuke da kyar ya iya bude Dan bakinsa yace na wuce ni yana cewa haka ya fice daga daga katafaren Palon Mima din Wanda ya gaji da tsaruwa, compound ya fito motoci ne gasu nan iri iri a gidan masu tsadar gaske gidan ko Ina sojoji ne ke tsaronsa kana gani kasan na babban Soja ne gidan.. Gate aka wangale Khalid babban Da a gidan ya shugo da motarsa lafiyayya,yana yin parking ya fito cikin kakin sojojinsa ya zuba kyau ya nufi wajen Rafeeq dake hanyar fita,Rafeeq Kai dai baza ka canja hali ba wlh kana ganina na shugo zaka tafi ai ka tsaya mu gaisa ko,Rafeeq juyowa yayi da kyar da shegen Iyayinsa ya mikawa Khalid hannu suka gaisa kana gani kasan Yan uwa ne na jini ba karya suna kama sai dai Rafeeq yafi Khalid kyau na gaske,sannan yafi gayu Dan gayu ne shi sumarsa ma askin Yan duniya aka mata,suna gaisawa ya juya yayi tafiyarsa ya bar Khalid a tsaye da mamaki yace yaron nan fa takamarsa ta fara yawa nema yake ya Koma kamar Spark, tsaki yaja ya wuce abinsa. Shawarma Joint me kyau da shi Wanda ke dauke da katuwar wata rumfa an zuba kujeru da table masu kyau na Passion Wanda Idan mutum na bukatar zama yaci a wajen zai zauna,haka daga ciki ma akwai katon daki ya gaji da alatu Shima ciki kujeru ne da table na Yan gayu na cin abinci ga masu son zama cikin sirri,daga kofar wajen kuma ga hotunan abinda ake siyarwa nan shawarma,burger,chips and chicken da kayan sha Kuma, aikinsa yake yana ajiye Dan littafin Menu karami Wanda ke rubuce da iya abinda ake siyarwa yana bin ko wanne table yana ajiyewa da sauri,sabo da yana da lecture 4 to 5,a hankali wata mota me kyau tayi parking a gabansa da sauri ya barwa yaransa aikin ya koma ciki ya shirya cikin kana nan kaya masu kyan gaske ba karya yayi kyau ya fito rataye da jakarsa ya shiga gaban mota,ko kula abokin nasa baiyi ba,a hankali Abokin yace Rafeeq halina da Kai yanga sai kace masifa magana ma ta gagara wlh har mamaki nake da ake zuwa joint dinka siyen Shawarma Kai da Spark halinku baiyi ba,Spark ma ya fika rainin hankali duk da Yayanmu ne amma shi kake bi wlh Dan wulakanci ne turai ta kwance Masa Kai,mutum kullum ba Rahma ga shegiyar yanga kamar Dan gomna ga bala'i Kuma a gidan ma Spark ba Soja bane kaima haka amma kunfi sojojin ma,kaima ka koyi halinsa sabo da kuna gadara da kyau ko me oho, ka kyale spark yayi ya fika indai kyau ne,gashi da kudi shi idan yayi ba matsala tunda ya fika komai, shi dai Rafeeq ko kala bai ce ba wayarsa ya zaro Samsung yaci gaba da dannawa abinsa,a hankali cikin muryarsa me Dadi ya furta next month zanje Kano,me zaka yi? Ban taba zuwa ba yaron da akace yazo aiki ko ziyara ko me ya sawa Daddy guba an Yanke masa daurin rai da rai,yace kasan lokacin Makaranta sun Kai mu Egyft branch dinsu,so ban San yaron ba ban ma taba ganinsa ba,Islam Abokin Rafeeq yace Kai mene naka a ciki? dama Yan aikin nan Yan iska ne zasu iya gashi ance Dandaudu ne ma,Rafeeq yace Yaya Spark ne zai aikeni can wai yana da ja sabo da yasan Mummy dinsa yasan Halinta,yasan Kuma halin da suke ciki da mijinta Daddy, to me zaka masa Dandaudu na tsani Dandaudu? yace zanje ne nayi masa Yan tambayoyi ance sunansa Naila Hashim naji gidan Jamilu,Islam yace alright amma da mota zaka je? Kasan bani da mota muje ka rakani kawai,Allah ya kaimu no wahala,shi Spark din bazai bamu kudi ba? Yama bamu fa Yana accnt,tun daga haka Islam ne kadai yake labarinsa Rafeeq bai iya magana ba. Naila tana gidan Yari kwananta biyar taga zalunci iri iri,ma'aikatan ma Idan kayi laifi zasu iya maka duk muguntar da suka ga dama iyakaci Idan ta asibiti ce a kaika asibitin gidan kason,ga wahalar ruwa,sai mutum yayi sati baiyi wanka ba sabo da kasar tamu ba ci gaba,kazanta kadai ya Isa ka kwashi cuta,komai yayi karanci a ciki,ga mutane masu laifi sunyi yawa ba wajen Saka mutane tunda Wanda ya saci akuya ma kaishi ake gidan Yari,a masu kudinmu Babu Wanda zai Kai musu agaji ya gyara musu tuka tuka ko toilet da dakin kwana musamman gomnati wannan hakkinta ne,musamman bangaren maza yafi Muni da kazanta za a hada mutum biyu a sarka daya a daure su ko Ina zasu je tare Idan daya zaiyi Kashi ko fitsari dole agaban daya zaiyi ko mene,Hakan yasa da yawa sun zama Yan gay suna Neman Yan uwansu maza haka matan ma da yawa Neman junansu suke maimakon a samu gyaran Halin sai Kuma a lalace a ciki,harkar daba da rashin gaskiya wasu duk a ciki suke koyowa,rashin kunya,taurin Kai da fitsara iri iri duk koyo akeyi a cikin gidan gyaran hali,Naila tana zaune a jikin wata bishiya sunci aiki sun koshi tun safe suke noma a can wani bangare suna gyara ciyawa,sun hada uban zufa,Basu samu Salama ba sai da suka yi nisa,duk haskenta tayi Dan duhu , jikinsu furu furu,Dan Indo ne ya zauna kusa da ita su ko a jikinsu har kiba ma wasu keyi a ciki,Naila bata San sanda hawaye ya fara zubo mata ba. Dan Indo ya kalli Jamilu yayi dariya sosai yace ashe dai Jamilu Tantiriya Kai karamin dan iska ne? Da kace baka ji kai Tantiriya ne, Naila tana share hawayenta tace kana gani a haka zan kare rayuwata a wannan masifar wallahi sharri aka min ban aikata niyyar ko kisa ba,DanIndo yace da ka adana kalamanka ba maganin da zan Maka,kawai abinda zan fada Maka tunda baka da karfi sai taurin Kai ka kiyaye yiwa mutane nan rashin kunya,wlh watarana Idan suka gaji zasu karairaya ka su watsar,kayi biyayya,mun fika iskanci,Kai iskancinka na Daudu ne Amma tunda kaga muna musu biyayya to kawai kayi, kana gani dai a gabanka suka sa karfe suka cirewa Hamisu farcen babban yatsa Kuma ko a jikinsu, Naila ta goge hawayenta ba tare da tace komai ba,kafin ta rufe Ido a cikinsu aka zabi shugabanni suna sasu aiki Wanda ya kamata na tsafta da gyaran wajen kamar a makaranta,mazan sun dawo da tsawa da duka sun kora kowanne aiki,Amma Naila kin tashi tayi suka zaneta kuwa Amma ko gezau da uban taurin Kai take,Inda taci Sa'a duka gidan kaunarta suke haka kawai basu San ba gender dinsu daya ba. Indo ce ta kwala mata Kira da Tantiriya dake yanzu kowa haka yake Kiran Naila da Jamilu Tantiriya domin ita ta radawa kanta sunan gata gata da farin jini Allah ya bata kowa Yana sonta suna daga mata kafa sosai amma bata da kunya ga taurin Kai,ta matsu iyayenta su kawo mata ziyara ko zata samu kayan canjawa da Dan kudin siyen abubuwa,a haka sai da taga dama sannan ta mike ta shiga cikin Yan gidan suka ci gaba da aikinsu amma sun rasa dalili Bata son cudanya da Maza sai ta ware kanta gefe,sannan namiji Bata bari ya riketa sai idan Bata sani ba,Hakan ya tabbatarwa da kowa ta shahara a harkar Daudu. Naila tana noma ta Kalli wani Dan saurayi matashi kamar sa'anta ne amma ya fita girma da komai namiji da mace ba daya bane ko a halitta, suna Shiri dashi Amjad, tace Amjad ban taba ganin mace ba tunda nazo gashi har na kusa sati,oh ashe kallon mata ma Rahma ne,dariya Amjad yayi yace wlh ai in ba a Yan uwanki mace ta zo Miki ziyara ba baza kiga mace ba,Kai da kake Dandaudu Ina ruwanka da mata,Tantiriya tace to ai munfi Jin dadin rayuwa cikin mata sune muke kama, Allah sai dai irinku Maza haba shi yasa naga maza suna ta Neman junansu. Ni a dangina ma bamu da mazaje Samari sai wani Dan banzan kanina me tafiyar tolo tolo sai uwata sai ubana, Wanda zai iya zuwar min Yaya Mohsin ne,kaga Ina da saurayi Kuma nasan zaizo, Amjad Baki ya tabe tace Dan uwanka ne fa namiji,Jamilu yace kamar ka sani yanda nake son Gambo beauty sai baza ayi ba ta furta da sugar Yan Daudu,Amjad ya sheke da dariya yace kunyi asara wlh. Amjad ya sake cewa hala kai Hariji ne ne ko kana sex tun a gida? Yo mu yai muna layin gidan Kashi cewar Naila. Naila a ranta tace a gidan Nan nasan ma cuta ta kamani ta ciwon sanyi sabo da kazanta wlh har kaikayi nake ji a gabana tabbas na kamu da ciwon sanyi. Wani shahararren Dandaudu ne da ake kira da Skoler yazo wajen Tantiriya Yana rangwada yace Kawas ya kamata na fada miki kiyi taka tsantsan da toilet mu mata muna kamuwa da ciwon sanyi in kinji gaba na kaikayi sai kiyi magana zasu kaiki asibiti a baki magani ahayye ya tallafe kirji ya zaci da gaske Naila Jamilu ce,suna ta hirarsu har kusan dare sannan suka hau layin karben abincin dare abincin Dan kadan gashi ba Dadi,masu kudi suna ta siyen abinda suke so,a hakan ma Idan wani yafi karfinka ya samu ya masgeka ua kwace ya hade du ya cinye. Naila tana layi aka zubo mata Miya da Katon sandararren tuwon masara,ta Kalli abincin ta bata fuska tace Kai masu girki kuji tsoron Allah Miya kamar yawun kaza haka gomnati tace kuyi? Wani Ma'aikacin cikin fursunonin yazo zai kwade Tantiriya Naila da duka sai yaji ya wani shiga ransa sai ya koma yayi mukus ya juya, amma Naila harda tana Allah ya Isa wlh ma'aikatan har sun gaji da Halin Jamilu Tantiriya duk abinda akace kar yayi sai yayi, duk mugunta iri iri Amma bata jin magana,rashin kunyar ta da taurin kanta kullum karuwa yake sabo da basa taba dukanta kowa jinta yake a rai tunaninsu ma namiji ne. Washe gari da yamma yau ta samu tayi wanka Dan Indo ne Ara mata sabulu ta fito gabanta Yana ta mata kaikayi cutar sanyi ta kamata,ta rasa Inda zata sa kanta gashi ba abin ta fada ba a gano ta,Dama kayan Dan Ido ta Ara ta barma a jikinta a wanke suke,ta wanke nata tas ta shanya su,kayanta suna bushewa ta koma toilet ta shirya ta Saka abinta, yau fes take sai kaikayin da gabanta ke mata na hauka cikin dakinsu ta shiga Wanda yake da malamai a ciki,gado ma Babu na kirki wasu duk a kasa suke kwanciya ko shimfida babu a masu kwanciya a gado har Tantiriya Jamilu,,ta Ari bargon malam Sharu tace bani da lafiya bani aro ta kwanta ta lullube jikinta da shi a ciki ta samu ta tattale kafa ta hau sosa gabanta ba ji ba gani,a hankali kasa kasa tana cewa a bani cokali wannan susar sai da cokali. Naila tana susarta tace yau Bado Yana cin ubansa da Susa,a fili Ashe ta furta Dariya su Malam suka yi sun zaci iskancin Yan Daudu ne kawai,Malam Jilani yace mene Bado? Naila tace gaban mata, ku baku ga yayi kama da Bado ba? Bado wannan Abar da take fitowa a cikin ruwa,Idan baku San Bado ba kuje kuyi bincike,malamai sai kunya ta lullube su,Malam Sharu yace Dan Allah ka koma cikin Yan uwanka Dandaudu Bai kamata kazo cikinmu ba muna malamai. Rafeeq gida ya shugo cikin takunsa na yana kamshi yayi Sallama a gidan ShimaA wannan gidan da gani kaga gidan me hanu da shuni gidane na gasken gaske komai na more rayuwa akwai duk da gidan da iyayen Rafeeq suke yafi kyau sosai Amma wannan ma ba baya ba,ga motoci nan hadaddu masu tsada daban daban,Rafeeq yana shiga katafaren Palon gidan wata matashiya ce baza ta wuce 50yrs ba da kuruciyarta kyakyawa son kowa kin Wanda ya rasa ga kyan Kira da diri,tana ganin Rafeeq ta saki murmushi tare da amsa sallamarsa,kallonta yayi ya zauna a hankali yace Aunty barka da hutawa,Wacce ya Kira da tace Dana ya aiki ya Kuma school kana garin shine sai yau zaka zo min? Sai da ya dauki lokaci sannan yace kiyi hakuri Aunty Exam muke yi ne,kin San indai lafiya ai zanzo ko? tace na sani to ya school? normal Aunty,bari na kawo maka abinci,me kika dafa ne? Hmmm zai wuce tuwo ne da kyar fa ma ya bari nayi tuwon, kasan komai dai yau ma ko kudin cefane bai bayar ba,ayi mutum kamar talaka Wanda bai gaji arziki ba,Hawaye ne ya zubo mata tace Ina so ko Yaya ne ya so ni ya kyautata min amma Hakan ya gagara sai ma kuntata min da yake kana gani dai, Aunty wai waye naji ance an kaishi prison akan gidan su Spark? Hankalin Aunty ya dawo kan Rafeeq, tace wani Dandaudu ne marar Imani ya kashe shi,daga kawoshi gidan mutane,Aunty ta kwashe labari ta fadawa Rafeeq,Rafeeq yace Allah ya kyauta shi kam a ransa bai yarda ba Sam, yana da ja akan kisan domin yasan tsakanin Mummy da Mijinta irin zaman da suke, tace sunansa ma wai Jamilu Hashim. Rafeeq yace hmm kawai sannan yace kina da kudi kuwa? tace da kyar ma na samu na siyan kayan Miya Sweetheart, Rafeeq ya mike tare da zaro kudi dubu goma yace kiyi hakuri da wannan kin San Yan Makaranta,ta Mika hannu Zata karba kenan me gidan ya shugo sanye cikin wata peach shadda Yar gaske yana sheki yana kamshi Shima ba wani babba bane,Rafeeq yace Sannu da zuwa wani kallon banza yayiwa Rafeeq yana daure fuska yace bana hanaka bata kudi ba,iyalina ko naka bana son shishigi,wato kana nuna min ban iya ruko ba ko?to baza ta karba ba jeka da kudinka,kafa dameni Karka bari na hanaka zuwa gidan nan,Ina daga maka kafa baka gani, Rafeeq kudinsa ya karba ya Kalli Aunty a sace suka hada Ido ya faki Ido ya tura mata kudin a kasan kujera tana kallo ya ajiye ya fice abinsa,Wanda ta Kira da Abban Na'eem da Na'eema ya fara yayyafa mata ruwan masifa yace wlh ki kiyayeni Rumaisa Ruma ki kiyaye ni banza shashasha,wato tona min asiri kike sabo da kin raini Rafeeq gani kike kamar ke kika haife shi karki manta Dan Yar uwarki ne,Yar uwar taki ma da bata son kike shiga sabgar danta in Banda masifa ma kina juya bakya haihuwa ki hakura da rike Dan wani mana yaja tsaki,tace kayi hakuri abincin fa? Bana ci ya juya ya wuce part dinsa fuuuuuu dama ya Riga yaci nama me rai da lafiya a wani joint me tsada a koshe yake abinsa. Su Naila ana gobe ranar ziyara dukkansu murna suke musamman Wanda Suke da tabbaci za a zo musu daga gida,ita kuwa Naila bata murna domin Iyayenta Basu yarda da ita ba shi yasa suka ce ba ita ba su Kuma babu Wanda zaizo wajenta ko an kaita can,tasan halin Ummanta ,Amma haka suke ta tsafta suna gyara jikinsu kar azo a gansu cikin kazanta,Naila tana Kallonsu ta zuba tagumi a inda ta idar da Sallar la'asar Sallar ma a boye take yinta,a haka ma da ya ta shugo da Karamin mayafin a cikin wandonta a boye,duk Allah ya tsallakar da ita ba a kamata ba,Addua take Allah ya rufa mata asiri kar a tarfa ta,sai ta bari an fita makaranta take buya tana yi ba nutsuwa sabo da tsoro, kullum itace karshen fita school tace ya Allah karka bari a kamani ko a ganta da mayafi kowa yasan iskancin Yandaudu sunyi Imanin baza a kawo musu Mace gidan ba shi yasa duk suka amince Dandaudu ne,Allah yasa ma basu kamata ba har yanzu,kullum addua take kar a kamata har ta fice a gidan,kullum cikin faduwar gaba take. Wani Wanda ake kira da Skoler Dandaudu baki har kunne ya samu Dandaudu me kyau kamar mace,wajen Naila ya karaso Yana rangwada ya furta budurwata ke wai baza kiyi wankin ba? Ai ko sabulu sai na Ara Miki ki wanke kayanki, ga wando da t-shirt Dina ki Saka,Naila tace ni ai ba Wanda zaizo min wa nake da shi Babana da Ummata sunce baza su zo min ba,nafi sa rai ma da Yaya Mohsin amma nasan halin Ummanmu ko zan mutu baza su kawo min ziyara ba,Dandaudu Skoler yace iyyee ke ki bari Dan Manzo, ai shike nan amma baki sani ba ko sun huce, kinyi fa sati daya da zuwa nan Jamilu ki samu dai kiyi tsafta ga farcenki nan sunyi Zako Zako haba Jamilu ta ,gashinka buzu buzu,ga kaya sunyi dirty gashi kina fama da susar Bado abin ai yayi yawa,sai yanzu Naila ta tuna hannunta na gabanta da sauri ta cire,Skoler yace ahhh karki ji kunyata ai daya muke nima macece irinka sosa abinki kafin Nan gaba ki aminta Dani na dinga lashe pole din naka,Ahhh ranar akwai harka ahayye chass Chass heyyyyy nanaye, fito dan Allah Jamilu Baby mu wuce. Hannun Naila ya rike ta fisge da sauri,ya saki da mamaki yace ahhhh wannan laushi kamar auduka, billahillazi kinji za ayi bantan bala'i Dani a kanki Yar uwa,I love you Jamilu,Dan Allah ni dai Jamila zan dinga kiranki please Naila ta Kalli Skoler tana hawayen karya gwanin ban tausayi tace nifa ba a sani sannan ba a hanani Iyayena ma hakuri suke Dani shi yasa ma da akace na kashe wani suka yarda kije kawai zanyi tunani akan soyayyar, Skoler yayi tafi tare da bugar cinya Yana fari yace shike nan Ina jira tawan ,Naila tace ba gwara ma na mutu na huta ba,gwara kazantar cuta ta kashe ni, zuciyata ta buga kawai na huta,ba na Jin magana ni yawwa ba a sani sannan ba a hanani,Suna jinsu kowa ya rabu da su,Shi kuwa Skoler ya dage lallashin budurwarsa yake Jamilu,tana ta shagwaba ,gajiya yayi ya zaro dubu daya yace ungo Baby je ki Sha lemon kwalaba ki sanyaya makoshinki,Naila taji wani dadi ta karbe tace thanks ,yace wow yimin fari Jamilu na,Naila tayi Masa fari da Ido,Kirji Skoler ya dafe yana karairaya yace zan suma bar ni haka, shi a dole ya samu budurwa namiji irinsa Dandaudu. Washe gari bayan mata an gama zuwa ziyararsu sannan aka bude maza suma aka dinga zuwa musu suna ta murna yau sun samu abincin gida suna ta ci amma banda Naila ko kare bai zo wajenta ba ko ma fitowa bata yi ba sabo da sai Wanda aka zo wajensu suke fita,kusan kowanne anzo masa suka dinga dawowa da sabulai da omo,rezo,shaver da tarkace daban daban amma banda Naila me kaya kala Daya,ana koya musu Karatun addini Dana boko a ciki,ga sana'ar hannu iri iri,Itadai Naila sakar hannu ake koya mata a ciki da Saka kayan sanyi,Sai filin wasa Idan sunyi niyya,Naila ranar wasa tana can daki bata zuwa,duk sanda ta tuna iyayenta da Yan gidansu Kuma taci kuka ta koshi,hankalinta bai sake tashi ba sai da ziyara tazo taga kusan kowanne kato anzo masa banda ita,a Hakan ma su Dan lIndo da Yan Daudu ne suke taimakonta da sabulu da omo gashi wani satin zata fara period ta rasa Ina zata samu pad duk da sanyi ya kamata bata San ko zaizo ba ko bazai zo ba oho. Dare na yayi sauro kamar zai cinyesu sauraye ne na hauka kamar yayi gomnati bata dauki mataki ba Yana zubawa mutane cuta,Naila sai Susa take ga cizon sauro gashi yanzu duk tunani da bakin ciki ya hanata ma yin tsaftar ba sosai ba,gashi ba wuta ma bare su samu suga haske ba kullum ake kunna musu inji ba,cikin duhun daren kowanne a kwance yake, kasa kasa take jin maza Yan gay suna numfashi suna ihunsu na Dadi ga wasu Kuma suna biyawa kansu da kansu bukata,Ko wanne daki haka suke yi Idan dare yayi,Yan Iskan karshe sai kalaman banza sukeyi suna ihu da Nishin Dadi,duk sanda Naila taji Hakan hankalinta tashi yake taji a duniya bata bukatar komai face Namiji,macece me bukata amma yau dake ciwon sanyin nata yayi nisa bata ji sosai ba ta mike sum sum ta koma dakin malamai Inda yafi mata mutunci, su na kirki ne basu aikata alfasha baccinta tayi a can. Kafin sati biyu farcenta sunyi mugun Zako Zako duk ta fita a hayyacinta ta rame tayi duhu duk haskenta amma sai da ya ragu,ana gobe Ziyara Rafeeq da abokinsa Islam a Kano suka kwana a hotel kowanne da dakinsa,washe gari da safe bayan sunci lafiyayyen Kari ,Islam ya fito shirye cikin hadaddiyar Shaddarsa me kyau sea blue Dinkin Yan gayu na Yan zamani yana kamshi ya Saka hula kalar kayan yayi knocking dakin Rafeeq yayi yana tsaye yana fesa turaruka shi sanye yake cikin kana nan kaya masu mugun kyau na Yan gayu Riga me dogon hannu me tafe da hula bata da nauyi Sam sannan ya sauke hular a bayansa,da wandonsa fari cif cif shi ya tsuke, gashinsa ya gyara bai wani sharce ba sabo da an wani murmude sumar ne gata da yawa an kwashe bayan keyar duka ba gashi sai kadan,gefe da gafe ma an kwashe anyi wani irin gyara wajen yayi shape sosai daga tsakiya zuwa gaba sai tarin sumar me shegen tsayi an murmurdeta a tsaitsaye gyaran fuskar ya fito ras gashi da sajensa me kyau kadan sai gemunsa dan chass da shi Wanda ya kawata farar fuskarsa,abunka da me kyau gashi yana da Dan haskensa baza ace Masa baki ko wankan tarwada ba Kuma hasken ba me yawa ba,mutum gashi da cikar zati da kyan sura kana ganinsa kasan zai wahala ace ba ruwa biyu bane, yana bulbula kamshi ya fito,Islam ya Mika masa hannu suka tafa irin na Yan zamani yace let's go mun makara fa,suka fito a tare zuwa cikin motar Islam wacce ta sha wanka ta hadu suka saki kidan zamani tare da Jan motar, Rafeeq ke driving, da tambaya sannan suna duba location a waya map a haka suka Isa gidan yarin,Dan cin hanci Islam ya Mikawa masu tsaron gidan aka bude musu ana girmamasu aka basu shedar shiga ciki, suka yi parking sannan Wanda suka bawa cin hancin suka tambaya ya shiga da su har inda ake ganin Yan gidan yarin maza da aka zowa ziyara,suna ta fitowa gasu nan iri iri dattijai da Yan matasa ba kalar da Babu,Suna shiga suka fadi sunan Jamilu,Rafeeq yace Jamilu Hashim,akwai wani Ma'aikaci nan yake ya gane yace wani me kama da mata ko,ya bada Umarni aje Azo mata da Tantiriya Jamilu,Nan take Rafeeq da Islam suka Kalli juna mamaki ya kamasu,su gashi basu San waye bama Jamilu Tantiriya bare su tabbatar,gashi gidan yarin duk Wanda aka zowa ziyara a gaban kowa za ayi hira a gaban masu tsaro da sauran da ake zuwarwa ziyara suma suna ta hirar su ana jin na kowa. Naila tana zaune ita kadai a dakinsu tayi tagumi aka zo akace Kai Jamilu fito Yan uwanka sunzo,ihu ta saki da murna tace nasan Yaya Mohsin ne,ni sanan Abba ma zai hakura ai nasan Umma ma dole zata huce,gaskiya Iyayena suna so na,gashi banyi tsafta ba haka ta fito tana uban sauri itama baki har kunne zata ga Umma,har ta fito inda ake ganin mutane Naila ta shiga zare Ido bata ga kowa nata Wanda ta sani ba,Amma kallo ya dauke mata Ido tace wai yaushe rabon da na ga mota kunga yau na hango motoci ta window,Mika tayi da hamma tace Allah mun gode maka da ka halicci Nasara ka Bawa bature ikon kera mota, ashe Kallonsu ma Rahma ne amma da kullum sai Maza kartai nake ta kallo Yan banza sai kayan wari,yau maza Kun shiga uku a wajena,ta fara zare Ido tana washe baki tace ga maza Yan gayu ba masu wari ba yau,maza mutanenmu,ana jinta ana ta dariya a wajen Banda masu tsaro duk dariyarsu sai dai suna gazawa suna danneta suke yi wai ba raini. Kai baka ga Wanda ke jiranka bane wannan yaron baka ji wlh,Rafeeq Yana zaune yana ta danna waya ko kallon Naila baiyi ba Yana dai jin surutun kamar mace kamar namiji bai sani ba ko shine sai da Islam yace gashi fa yazo,sai lokacin Rafeeq ya dago a hankali ya Kalli Naila ya ganshi yaro ne ma matashi,da riga da wando manya na maza kayan dukun dukun wandon ma ya dan yage,Islam yasan Rafeeq bata musu lokaci zaiyi kawai shi yasa yayi magana yace kaine Jamilu? Tace ae nine Tantiriya Jamilu mana,wajenka muka zo,ta dawo benchin da suke zaune ta zauna a gefen Rafeeq,kamar an tsira masa Allura haka ya tashi tsam ya tsaya a tsaye,cikin masu tsaron ne sunga kalar kudi harda sake mikawa Rafeeq kujera ta daban ya zauna shi daya tare da harde kafa Daya kan daya kamar yana Palon ubansa,ko kallon Naila baiyi ba,Islam ne yayi magana yace kaine Jamilu Hashim ko? tace ae a sanyaye ganin kyamar da Rafeeq ya mata,yace kaine ka je Abuja ka kashe me gidan ko? Naila tace aka yi min sharri dai sannan ni Kuma ina da gata na ba aiki naje ba,labarin Zaka bamu Muji ko zamu iya wani abu akai,sai lokacin Rafeeq ya dago yana kallonta sabo ya gane labarin nata karya ne ko gaskiya ne,mamaki ya kamashi ganinta kamar mace haka. Amma kafin ta fara labarin wani kaikayin ciwon sanyinta ya hada ta gaba daya ta rasa inda zata Saka kanta gashi so take ta Sosa gashi maza ne a wajen sannan tana tsoro kar a kamata, a ranta tace Kai uban wa na ajiye wai in Sosa abina,a ranta tace ai da kunya Kuma a gaban maza,Zullo tayi tana daga zaune tare da Jan yaji shiiiiiiiii.......kafarta ta dora kan daya tana mutsu mutsu,taji kaikayi ba sauki dai ta mike tsaye ta sake komawa ta zauna tana so ta Sosa, duk sai kallonta akeyi banda Rafeeq da Islam ba kikawai har ma'aikatan, Naila tace gashi ba a komawa ciki a dawo Kai wannan rashin yanci da yawa yake Susa ma ba dama mutum yayi. Bakinta ta toshe da sauri ashe maganar a fili ta furta,tunawa tayi a cikin gidan kaso su Kam Babu kunya ba shayi,Islam waya ya daga ya mike ya matsa gefe,ganin Islam ya tashi ta saci kallon Rafeeq tunaninta baya kallonta ta saci kallon mutane taga kowa harkarsa yake Baki ta tamke kamar me tsotsar alawa tasa hannu a gabanta Saman wando ta haka ta Sosa kadan ta sake satar kallon Rafeeq da mutane ta sake sosawa da karfi,harda lumshe ido taji Kam Salama sai ta manta ma taci gaba da susarta,Rafeeq yana ta kallonta dariya ta cika masa ciki a ransa yace yaron nan bashi da lafiya,dagowa yayi da sauri ta cire hannunta,cikin muryarsa me kasa kasa da gadarar gaske yace me kake sosawa? Kai mene haka kaikayi?a wajen neman mazan ka kwasowa kanka? ya tambaya, ko kunya ya daga masa Kai a hankali yace ance sanyi ne ya kamani Dan Allah baka taho da Dan wani karfe ba? Wani mugun kallo ya mata Wanda ba Shiri tayi mukus tana tsiri tsiri da Ido A hankali yace sabo da kana da infection sai ka dinga Susa a gaban kowa baza ka iya hakuri ba,Naila tace a'a wlh bani da shi ya jumbo Yana kaikayi ace bazan Sosa ba kasan kuwa bala'in da nake ji,Kuna da asibiti kaje mana shuru tayi yace karka bata min lokaci ka bamu labarinka,lokacin Islam ya dawo Shima ya zauna yana Sauraren labarin Jamilu,tiryan tiryan ta basu labarinta kaf amma suma binne su tayi ta barsu a namiji ce ita Kuma sun yarda. Wace Naila WANNAN LITTAFIN SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM ❤️❤️❤️ FREE PAGE WANNAN NOVEL NAIRA 300 NE Account number 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank KATIN MTN 08061929616 'YAN NIGER GA NUMBER +22790795939 Kar a manta da Sharhi fans please. Ina godiya gare ku masu godiya da masu addua AsmaBaffa [12/4/2023, 2:39 AM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI Official By AsmaBaffa SADAUKARWA GARE KI❤️ AIDA MAMAN TASNIM 6-10 Page naki ne AUTARESS Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu Zaku iya tuntubarta ta wannan number 07034559202 NAILA HASHIM asalin sunanta, Hashimu Dolo asalin Fulani ne dake zaune a yankin Jos,yawan fada tsakanin arna da musulmai ya shafi Fulanin yankin Jos Inda ake musu asarar dabbobi da rayuka,wannan yasa Iyayen Hashimu suka tashi suka shiga Minna Inda Daji ne sosai ko Yan Fulani kafin ka samu gidan wani sai ka Sha wahala,a hankali suka dinga karuwa a dajin,ko wanne bafillace yazo ya samu wajen zama har suka hada ruga guda da matansu da yaransu. Tunda mahaifin Hashimu suka dawo wannan daji da matarsa basu taba haihuwa ba tsawon rayuwa,suna ta neman magani Ido rufe,sune gidan wannan malami sune can har Allah yasa mahaifiyar Hashim katsam ta samu juna biyu ,suka haifi dansu Hashimu,amma tunda aka haife shi halittarsa take kamar irin gaula gaula haka,irin dolaye kullum bakinsa na dalalar da yawu,tunda ya taso komai na duniya bai iya ba a haka ya girma har ya zama saurayi ya samu ilimin addini sama sama amma dalalar da yawu sai da ya girma sannan ya daina da kyar,Yana da tsafta sosai. Hashimu lokacin da ya isa aure, neman aure ma kasawa yayi, idan aka samo Masa budurwa tofa sai kunya sai ya gudu ma ya kauracewa gari kullum Yana cikin gonaki,karshe da Mahaifinsa ya gaji sai ya samu abokinsa Sagiru Wanda yake da budurwar yarinya kwaya daya tal Kubra,sai ya nemawa Hashimu aurenta ya Masa gini aka Masa aure,ba Wanda ya zaci wai Hashimu zai iya tsinanawa mace wani Abu amma watanni uku aka ga matarsa da ciki kowa yayi mamaki a dolancin Hashimu ga matarsa da ciki Matasa suka tasa Hashimu gaba da tsokana ana cewa matar Hashimu ta samu ciki,Ashe Hashimu yasan hanya,mata ma sai gulmar suke a gidan biki suna cewa oh ikon Allah wannan waje ko mahaukaci Yana gane shi wai matar Hashimu Dolo da ciki,lokacin Iyayensa wasu Yan bindiga suka harbesu a hanyarsu ta dawowa daga Jos sunje ziyara,tunda Hashimu ya rasa iyaye sai ya siyar da shanunsa kaf ya tafi birnin kano ya siyi gida a can suka zauna da matarsa Kubra ba uwar sana'ar da yake har suka cinye kudin shanun tas,gadonsa duk ya siyar suka cinye kudin a ciki,ya koma sai dai mutanen unguwa su dinga taimaka musu. Wahala data ishi Kubra sai iyayenta suka siyar da sa aka bata jari kawai ta fara sana'ar siyar da kayan Miya a gida sannan ta shiga makarantar yaki da jahilci,macece kyakyawa ajin farko fara tas,shi Kuma Dolo Hashimu Yana da Dan duhu amma kadan amma kyakyawa ne sai idonsa tsulun tsulun a ciki Kuma duk dolancine ya Maida shi haka,ita dai Kubra jajirtacciyar macece mace me kamar Maza ga zafin nema,a haka tana karatun Nan bayan ta haifi danta na farko Mohsin kyakyawa fari amma ba can ba sai kyau Kam akwai shi ba karya,tana yin arba'in ta biya waec da Neco ta zana jarabawarta,Kuma data fito tayi kyau sosai. Lokacin ba wahalar samun school da wuri ta samu college a nan tayi NCE kamar wasa kawai sabo da taga mijinta mutum mutumi ne,lokacin Kuma ta haifo yarta ta biyu sankaceciyar gaske kyakyawa ajin karshen karshe fara karkar da ita tsakanin Naila da Mohsin ya Kai Shekara goma,ranar Suna taci Naila. Bayan Naila ta cika Shekara Uku a duniya Maman Kubra ta rasu sai babanta Affa ya auri wata matar Sahura me kirki,gasu basu da yara dama yarsu daya Kubra,Affa ya damu ya nace sai an bashi Naila,har ga Allah Kubra Bata so ba amma kawai Hashimu Dolo yace dauketa mana ku tafi na baka ita halak malak,ba dama Kubra ta Hana tunda Ubanta ne. Affa ya tafi da Naila can Daji rugarsu,Mohsin yayi bakin ciki Yar kanwarsa sun Shaku duk Inda zasu je tare, Naila a ruga ta taso cikin sangarta da gata sai abinda take so,Bata San babu ba Sam,Bata San wahala ba,sai dai an sata a Islamiyya da boko,babu makaranta a dajin amma sabo da gata Affa kullum shi ke kaita makaranta a kekensa can a garin tsalle Wanda basu da nisa da garin kuma babban gari ne, sai ya kaita kuma ya dakko ta da kansa a keke,ga makarantar private ce,Naila Allah yayi mata basira da hazaka har ta gama primary ta shiga secondary tana Jin turanci sosai,ga wani bature yazo rugarsu yawon bude Ido a garin yake zaune Naila ta zama kawarsa kullum shi ke koya mata turanci har ta kusa gama Secondary dinta sannan baturen ya koma kasarsa. Naila kaf kauyen babu me kyawunya sannan babu macen data kaita shekaru a budurwa duk da wuri ake aurar dasu,Naila har cewa suke ta tsufa ba miji sai boko,duk garin babu me taurin kanta da rashin ji,tana zuwa kiwo,tana zuwa Rafi,tana Hawa sama,duk wani Abu da akeyi a kauyen itace ta daya indai ba makaranta sai ta yi, sai rashin jin masifa a gari,Sam a kauyen karatunta baya mata amfani, amma bata da karfi,ita kullum sai dai a bita sai dai ta Mulki mutane ba dai a mulketa ba haka Allah yayita da son Mulki,duk Inda ta shiga sai ta zama shugaba, sannan tafi Jin fulatanci akan Hausa duk da tana Jin hausar Kuma tana yi,har tallan fura take yi idan babu school. Tare da mazan dajin suke yawo da wasa,yara kanana gasu Nan sai jahilci yasa ba abinda basa aikatawa,suna caca,suna shaye shaye gashi suna neman mata,sai kani ya nemi matar wa,Yaya ya nemi matar kaninsa, haka uba ya nemi matar dansa,Da ya nemi matar uba,gashi Nan jahilci iri iri sana'arsu ce a garin, duk karatun da Naila keyi Inda kasan bata San A ba duk iskancin da akeyi a garin tana ciki, banda bin Maza su dama mazan garin basa bin budurwa sai dai matan aure suke Zinar su,budurwa ta Sha,manya da yara ba maganar iskanci da batsa da basa yi. Affa shahararren me Bada maganin karfin Maza da maganin matan da basa haihuwa a kauyen,daga gari gari ma zuwa ake wajensa,duk Wanda gabansa baya aiki,ko baya biyawa iyalinsa bukata to azo wajensa Yana da magani sadidan,dai daikune zasu zo basu dace ba. Shi yasa da yaga Naila jajirtacciya ce sai ya koya mata komai ba abinda bata sani ba na maganin sirrrin komai ta sani,watarana itace take sallamar mutane idan sunzo sai yace ta gansu ta basu magani, Kubra wato Umman su Naila Bata ji dadin koyawa Naila wannan Bada maganin ba na karfin Maza ai lalata ya macene a matsayin Naila yarinya budurwa amma ba yanda zata yi,Mohsin ma bai so ba amma shi Baban Naila Dolo ba ruwansa shi ai anyi dai dai cewa ma yake ai gwara ta koyi sana'a. Umma da su Mohsin Da kannen Naila Hidaya,Aslam,da Zarah idan suka je garin Naila ko ta kansu bata bi kamar ba Yan uwanta ba,ita bata so ma suzo tunda taji suna cewa zasu dauketa a maidata birni ganin ta kangare da yawa shi kanshi Affan tafi karfinsa bai isa da ita ba shi yasa ya amince su dauketa din. Naila fuskarta me Dan Fadi ce me dauke da hanci dan cas baiyi tsayi can ba Kuma ba gajere ba normal hanci ne da ita me masifar kyau,idanuwanta Dara Dara masu kyau,gata da gashi amma irin na Fulani yawanci ja ne ba Baki wuluk ba gashinta jaja dashi kamar na akuya duhun nasa kadan ne ba baki wuluk ba,gata da saje, doguwa ce me Dan kauri ba ramammiya ba Kuma ba me kiba ba,tana da masifar kyan diri gata fara da ita. Mohsin kuwa School of Nursing yayi Kuma ya samu aiki a Aminu Kano,yayi gidansa me kyau na matasa masu rufin asiri ya auri budurwarsa da suka Dade suna soyayya Hanan kenan Yar gidan Dankoli,Yar talakawa ce futuk a birnin,bayan ya nutsu Yana aiki Yana Dan zuwa kasuwar kwari Yana business na shadda, a haka ya samu ya canjawa iyayensa gida me Dan kyau ya sake gyara musu shi sosai, kayan abinci duk wata shine ke kawowa a gidan,haka kannensa shi da Kubra ke daukan nauyin komai nasu har makaranta,shima Hashimu mutanen unguwa suna ta Masa fada ya samu sana'a,cikin ikon Allah an kawo turawa suna aikin wani gidan ruwa da titin kwalta sai suka ebi masu gadin man petir dinsu na aiki sabo da yanda mutane ke sace musu,cikinsu harda Hashimu shine ya daina zaman banza ya samu gadi. Ranar da Naila ta fara bin Yan caca a garin,mata da Maza suke haduwa sai su raba dare suna caca amma bai wuce a sa Dari biyu Dari biyar baya wuce haka,tunda Affa ya ganta a ciki ransa ya Baci,ya nemi waya ya kira yarsa yace azo a tafi da Naila abin ya fara yawa. lokacin ta zana jarabawa sun gama Neco,Naila macece me son gwaninta,tana so tayi abinda babu Wanda ya taba yinsa,ranar da Naila ta shirya saka Gagarumar caca a garin wacce babu irinta sai ta sanar ta sa Budurcinta a caca ana gayyatar kowa duk Wanda yaci ga Naila kyauta zai bare a leda,Kuma a ranta karya takeyi kawai tayi ne Dan ta Bata musu lokaci ta gudu, har shela tasa aka yi a garin, matasan,dattijai kusan kowa dake kauyen Sai da ya shiga cikin cacar har Wanda basa caca, tana so tayi abinda wani baita yi ba,ranar Kuma aka yi da yamma an fara caca Naila ta rike sandar kiwonta ta wani coge a jiki a gefe tana kallo,ana ta buga caca sai aka samu wani Dattijo Malam Ya'u ya lashe gasa, Naila tana ganin haka ta sheke da dariya tace karya nake dama nima caca nayi muku,kowa yace Bata isa ba. Malam Ya'u da ya lashe gasa ya gigice yace karya ne wlh sai an bani hakkina,Naila ta arce da gudun tsiya da Sandarta Ana haka kawai sai ga Mohsin yazo a machine dinsa lifan sabo dal yayi parking a gabanta,tana ganinsa bata San ma daukanta yazo yi ba tuni ya karbo kayanta a wajen Affa ya karaso wajen hanyar Inda suke cacarsu,Malam Ya'u yace wlh zamu hadu duk Inda na ganki sai na nemi hakkina, Mohsin kiranta yayi ta taho tana son Mohsin sosai,sai yace sabon machine na siya hau na danaki kiji,zata hau baya yace gaba zaki hau fa,dole ta hau gabansa,tace Yaya Dana ni naji dadi kayi sauri, ya sata a gabansa yasan a baya zata iya dirga ta fece bata Jin magana tana Hawa kawai sai gani tayi an hau babban kwalta sai birni,tayi kuka tayi ihu ta kira Affa yafi dubu amma sai da ya kawota birni dama bata taba zuwa ba tunda aka kaita can,Malam Ya'u yace wlh ko za a Shekara dubu indai Ina raye idona idon Tantiriya sai na karbi hakkina. Sanda tazo sun Sha wahala da ita da kuka da zagi da masifa sai ta koma kauye,gashi Anki yarda har ta hakura ta saki ranta,daga zuwanta ta samu samari amma duk ta kore su wai lallai sai sunyi bleaching sun koma farare. Umma Kubra tana da Kawa Hajiya Tagwadas a layinsu,sai watarana Tagwadas tazo tace tunda Naila ta Dan kusa wata guda a gida ta bata aronta zata rakata Abuja gidan Yan uwanta su gaisa, masu kudi ne,daga can ma watakil Naila ta samo miji,ai dama Kubra sai murna taji masu kudi tace ba komai zata rakaki,Naila tunda taji wai zata yi rakiya Abuja har sati biyu tace baza taje ba,Mohsin ma yace gaskiya a'a amma Ummansu Kubra ta nace ita zata tsine musu idan Naila bata je ba,dole Mohsin ya hakura yace Naila taje,shine Naila ta shirya yau zasu tafi,Umma ta shiga kwalawa kira Umma....Umma....yawu cike a bakin wacce aka kira da Umma ta fito tace Naila tafiyar ce ne? Naila tace ae Umma daga kauye sai Abuja tunda daga can zamu wuce kince na biya na gaisar da Affa ko? Ai gwara ki bi Hajiya Tagwadas kije Abujar Nan wallahi wannan dolon uban naku ba komai yake tsinanawa ba shima sai dai a bashi,Naila tace Dan Allah Umma ki daina yiwa Abba haka bai dace ba Kuma a gaban mu haba wannan fa yawa kike Umma. Umma share Naila tayi taci gaba da magana idan kinje Abuja ki bude idonki ki gano hanyar samun kudi ko kanwarki ma Hidaya kizo ki jata karki biyewa babban yayanku Mohsin da shegiyar bokon nan marar amfani,Ina boko Taga amfani a kasar Nan ka gama duk karatunka mutumin da ko primary Bai je ba bakauye sune masu kudin kazo wai kana neman aiki a karkashinsa sabo....yawun da ya sake cika mata baki ta zubar tace jeki Allah ya tsare ki kyale su Mohsin kuje kauye ku gaida ubana ki wuce can garin kudi Abuja garin Alhazawa,Naila kyakyawar gaske ajin farko tayi dariya tace maganin da Affa ya koya min shi zan Kara koyowa gaskiya naje da sana'ata Abuja,tunda a nan Yaya Mohsin ya hanani Bada magani,Umma tace ni kaina bana son wannan sana'ar Ina mace Ina siyar da maganin karfin Maza,Naila tace sai ni wlh burina kenan na dinga gyarawa mata mazajensu Ina fixing din wacce ta samu matsala in ta kama ma na kalla,Harara Umma ta balla mata tace haka na muku tarbiyya ki zama me class ai gwara in kinje can ki dinga gayu kina samo alhazawa masu kudi kina cin kudinsu,Baki Naila ta tabe tace nidai gwara na samu halak dina tallan maganin karfin Maza tunda Ina da nasibi Akai kina ganin awwalu matarsa bata taba haihuwa ba amma da na bashi maganina ya warke yanzu yaransa biyu a kauye. Sannan nan tsohon Nan Tafida abokin Affa da zai Kara amarya ni na tsumashi ki duba tsufansa amma sai da na Masa garanbawul ya Mike,ga wannan Dan lukutin Alhaji shehu,Allah ya rabamu da Maza Yan lukutaye Dan Ina Jin kunyarki ne Umma da na Baki labari,Umma wacce ta zubawa Naila Ido baki bude tace ke fa halina Dake bakya Jin magana ba Wanda ya isa dake ba Wanda yake saki ko ya hanaki haba Naila ba mutuncinki bane ki daina biyewa Affa sabo da kin taso a hannunsa, kina daji baki san me ake ciki ba yanzu an waye mata aji ne dasu gaki kyakyawa,lalacewar da kika yi yasa na kwato ki daga can rugar Fulanin,Affana ya lalataki da ya koya miki irin sana'arsa bakya gani shi namiji ne,Naila p-cap dinta ta gyara tare da turo baki gaba tace wallahi ni nafi son kauye bana son birnin nan Kun fiye takura ta furta tana karkada handkerchief a hannunta, ta duka tare da goge takalminta Snickers black me kyau na zamani Wanda Mohsin ya siya mata,wando ne a jikinta pencil baki sai rigarta shirt me dogon hannu tsayin rigar ya Kai gwiwarta gata me Fadi da ace bata da kyau da mugun Muni zata yi amma Dake fara ce kyakyawar gaske ga diri me kyau sai tayi kyau sosai ta zama wata Yar gayu,gashin dai gashi nan a cukurkude bata son a taje mata gashi Kuma baza ta taje ba gashi irin na Fulani jaja ba baki ba sai tsayi da santsi. Kudin mota Umma ta mika mata tace gashi tashi kije ku tafi ta kawo kudin mota ta mika mata,Naila ta karba ta irga taga dubu bakwai ta Kalli Umma tace me nake gani haka in this situation? Dubu bakwai Ina zata kaini inje kauye Kuma naje Abuja duk a dubu bakwai,dama kin san baki da kudi kika ce na bita Abuja ni bazan je ba wallahi Allah na fasa,yanzu ko maleji ai sai ki hau,Ihu Naila ta kwala tace ni kamata Yar gayu a maleji Allah ya kiyaye,Umma kin san fa ni ban san babu ba ato duk abinda nake so Affa yi min yake wallahi sai abinda naga dama,nace muku idan baza ku iya dani ba ku maidani wajensa for God sake makaranta ce nayi Kuma nafi su Hidaya iya turanci ma tunda turanci ku kunce shine Ilimi,nifa bazan iya daku ba yawwa. Mohsin ne ya shigo yaci wankan kana nan kaya,yace ke Kuma wa kike dagawa Murya? Umma? Oh na San baki da tarbiyya dama tunda Affa ya kaiki kauye nasan jahila zaki dawo mahaifiyar taki kike fadawa magana anyhow? Naila kwalar rigarta ta gyara tace ni nace a bada ni,gaskiya na fada taya zata turani Abuja da 7k a rayuwar yanzu,hasali ma abinda take nuna min nayi ba me kyau bane,wai na tara samari nayi amfani da kyau na naci kudinsu me Hakan yake nufi? Nayi karuwanci,Umma ce ta buga tsalle tare da toshewa Naila baki kar aji wai,Mohsin da mamaki ya Kalli Umma yace hakane? Ina...Ina Umma ta fara tace karanta mata nake akan ta zama me aji,amma kanaji fa tallan maganin karfin Maza zata yi,Naila baki ta cuno tace sana'ar Dana iya kenan ko kai Yaya idan Hanan bata gamsuwa ba matsala zan iya baka magani in ta kama ma na kallet.., Mari ya zubawa Naila kafin ta rufe baki yace kina hauka ne ni sa'anki ne? Banza Yar kauye jahila,Naila murmushi tayi tace saiwowi ne Yaya, Umma tace na shiga uku ni Kubra,na yarda shi yasa a kauye suke ce mata Tantiriya Naila,ai na cancanci sunan Umma bana Jin magana wlh kuyi hankali Dani tarbiyyata sai an shirya na lalace kunyi sake,ni da kaina watarana Ina zama in ta tunanin kaina da kaina nace ke Naila kanki babban ne cewar Naila. Ni kuwa zanga Wanda zan aura a duniya,ya shiga uku duk Wanda ya aureni ya auri alakakai babu zancen soyayya ni ban iya ba,mene soyayya ban santa ba zaici ubansa mijina Alqur'an. Yanzu dai kin fasa zuwa in kina so naje ki karo kudi ba maganar maleji ban san shi ba. To kawo kudin a ajiye idan kudi sun cika sai ki tafi,Murmushi Naila tayi tana goge takalminta tace wannan ai saidai naci tsire dasu sunzo kenan ai ni kudi basu taba shiga hannuna sun fita wlh bazan bayar ba dama na dade banci nama ba,kullum daga shinkafa da wake Mai da yaji,sai tuwo sai dafaduka shike nan nake ci a gidan Nan. A wajen Affa kuwa kullum sai ya yanka mana zabi munci abinmu ,dagani sai matarsa Iya tsohuwa mu uku abinmu,ni bana farin ciki da samun kanwa irinki a rayuwa cewar Mohsin ya ja tsaki ya fice ,Naila tace tsaya Yaya mu tafi gidanka mana,Allah ya kiyaye na daukeki a haka a machine dina ki canja kaya na mutunci,Naila tace jeka zanzo da kaina ka cewa Hanan ta min faten wake masu gidan zasu zo,Dake ke kika Gina min gidan ko,Kinga ni bana farin ciki da zuwanki kowa ya tafi Islamiyya Banda ke,Islamiyya zanje yanzu da girmana sai kace sabon tuba ko wata yarinya ni yanzu karatun Islamiyya ai bazan iya ba Ko Kai Mohsin wlh sai na kureka a karatun addini,nifa bana ji ne kawai yawwa duk Inda naje sai na buwayi kowa Kun dakkowa kanku,in kana jin tsiya to nice,Umma juyawa tayi kawai daki tana tunani ita Ina zata samu Wiwi ta shaki warinta sabo da ta samu kwanciyar hankali,yau Dan cikinta warin Wiwi yake so. Abba ne yayi sallama sanye cikin wata jallabiya fara tasha wanki,Yana shugowa Naila tace sannu da zuwa Abba Dan sawalwali,dariya Abba yayi ba shiri yace Naila bakya rabo da shiririta,Naila tace Allah Abba da Kai me kudi ne Kuma jajirtacce da mata rububinka zasu yi,Abba harda shafa kasumbarsa wacce ta Sha gyara Yana wani murmushi Yana Jin dadi Naila tana yabonsa a ransa yace Yar cikina ma Taga kyawuna bare Yan mata,Me kake tunani ne Abba ta furta tana goge shegen takalminta,Cikin kasa da Murya Abban su Naila yace shi yasa kullum idan na fito sai naga su Harira suna ta kallona na rasa dalili ashe so na suke yi sunga kyau na, gaskiya naga fa'idar Tsafta,rannan haka Lami me abinci a bakin tasha ta dinga kallo na,da Debora me siyar da Amala, haka zaki ga ana ta rububina musamman mata abin nan Yana daure min Kai,Naila saura kadan dariya ta kwace mata karya ta shirgawa Abba dan yaji dadi,a fili ta maze tace Abba dole yau mu fita na rakaka wajen manyan yara ka kyale su Debora,Abba yace shike nan watakil ma shine silar samun Wata attajira ta aure ni Kinga ni na huta Kuma wallahi ke zan fara kaiwa Aikin hajji na kaiki Dubai daga Nan na siya miki shirgegiyar mota,Naila tace yawwa Abba ta samo Maka aiki me kyau ma,fuska ya bata harda shagwaba yace a'a bana son aiki ni nafi so ni kawai ta dinga bani kudi Ina hutawa,Naila irin shagwabar da Abba yayi itace tasa itama ta shagwabe fuska tana kallonsa dariya tana cinta a rai tasan Abbansu baya son neman na kansa ko kadan ko ya samu aikin baya yi sai ya dinga sakaki har sai an kore shi,a Hakan Ummansu don tana koyarwa a secondary ne itace ke daukan nauyinsu sai Mohsin da yake Nurse a asibitin Aminu Kano shima Yana bajinta a gidan basa Shan wahalar komai suna da rufin asiri. Naila radio ta kunna lokacin ana shiri da fulatanci dake ita tafi Jin ma fulatanci akan Hausa,tana ji suna hira da Abbansu,Umma kuwa takaicin Naila ya kamata da take zuga Abbansu akan Yana da kyau mata suna kallonsa zata jawo ya mata kishiya gajiya tayi da jinsu ta fito a fusace tace wallahi idan Baki daina zancen mata na kallonsa ba sai na tsine miki Yar banza marar tarbiyya banza Yar kauye,Naila tana bakin cikin da Yan uwa da iyaye suke kiranta da Yar kauye bayan su suka kaita kauyen riko aka bawa kakanta ita sannan tana ganin tafi kowa wayewa da iya wanka amma ana ce mata Yar kauye Jahila bayan ta fisu ilimin addini,idan turanci ne tana jinsa kamar ruwa sabo da tana da brain,tunda suke ce mata Yar kauye take ta kokarin gyarawa lallai sai ta zama Yar birni,Naila tace yaushe ne ake cika a zama cikakken Dan birni? Umma da sauri tace Shekara arba'in,Baki Naila ta bude tace lokacin na tsufa, birni bazan zama Yarka ba, sai nayi shekaru arba'in zan koma Yar birni to na fasa,tsaki Umma ta ja tace da Abba tashi Kai Kuma muje ka zauna kana zance da wata shashasha muje ka yanka min kubewar Miya ,sum sum ya Mike ya bita ciki Yana cewa akwai feraye kabewa ne a fere miki ko miyar kubewar dai zaki yi? Da gadara tace ae,yace to ki kawo sai a yanka miki,Umma wani tsaki ta ja tace sai anjima. Su Hidaya ne suka dawo daga school Naila ta kalle su tace Yan makarantar bokoko,Hidaya tace Aunty Sannu,Naila tace karki sake kirana da wata Aunty munafuka so kike na tsufa da wuri,Umma ce ta sake fitowa tace ki kyale mun yayana kar ki takura min yara ai ya kamata ke cikin samarinki ma ki fitar a aurar dake,Naila tace wai Khalil Dan Yana zuwa wajena? Umma ai Baki ne wuluk wallahi ya bari sai na samu kudi na siya Masa man bleaching ya koma fari,Ina son fararen Maza sabo da haka dole ya koma fari in Yana so na idan business Dina ya kankama zan dinga siya Masa man bleaching Ina maintaining color dinsa na yarda,tsaki Umma tayi ta koma ciki tace girkin uban waye zai miki?Naila tace kin san wlh ni ban ma taba shiga kitchen ba Allah na tuba to Ina dakko kwano amma ban da shi ko ruwan zafi ban taba dafawa ba kawai abinda na sani shine a bani na ci, yaran naki su dafa miki tunda ni bakya sani a yaranki ta mike ta ficewarta. Tana fita suka hadu da saurayinta Khaleel Baki ne wuluk amma Yana da kyau, Magana ya mata Naila,tsayawa tayi ba tare data juyo ba tace nace kaje ka koma fari,ga man bleaching Nan ka samu ka dinga shafawa,ni namiji farinsa ko na Mai ne Ina sonsa,Khalil yace Allah ya tsareni sai kace mace ko wani Dandaudu,Naila tace to karka sake kulani matukar baka fara bleaching ba, tayi tafiyarta gidan Hanan ta nufa wato gidan yayansu Mohsin, gidan da nisa tsakaninsu amma haka ta taka a kafa har gidan, kowa ya ganta a mutanen Kano ya zaci ba musulma bace irin aranan Fulani ne,shi yasa sai dai a kalleta ace gaskiya arniyar nan ta hadu Inama musulma ce,tunda taji haka suke fada,duk Inda ta wuce sai tace salamu Alaykum,wasu suce irin Yan Fulanin Daji ne da basa sallah, ga shegiyar Sanda ta kiwon shanu kullum a sakale a kafada har wani Mai ake shafawa sandar tana kyalli. Da sandarta a wuya tayi sallama ta shiga gidan Mohsin suna zaune da matarsa Hanan a kujera doguwar suna kallo a plasma tv,Yar su Amal tana daki a kwance tana bacci,Naila tana shugowa ta tsaya a kofar palon tayi gyaran Murya Ehem Ehem na shugo? Mohsin yace yanzu sai da kika zo dan masifa,Naila ta shiga a hankali,yace ki fitar min Yar iskar sandar nan taki sai kace namiji Naila ta jingine sandar a kofar dakin daga ciki sannan taje ta zauna tace Mohsin ta Sha Mai idan na barta a waje kura zata yi akan kura ta shafi sandar can gwara ni kura ta haye jikina. Hanan matar Mohsin ta Kalli Naila kawai ta wani watsar ita a rayuwa bata son dangin miji, tafi so daga ita sai mijinta Kuma tana bakin ciki Taga mijinta yayiwa danginsa alheri ko iyayensa bata kauna tafi so kawai daga ita sai danginta,Naila ko ta Hanan bata yi ba,Mohsin ya kalleta yace baki gaishe da Hanan ba Naila da maganarta ta yan fulani tace ni Shanda na zo ta min ko shannu da zuwa ne? Ni ban taba zuwa gidanka ta min kallon Rahma ba Kuma ai kana gani, duk iskancin da mace kewa dangin miji to wlh mijin ke bada kofa,da ya jajirce akan Yan uwansa ba wata kafura data isa ta wani wulakanta Masa Yan uwa,amma ita su Umma ma bata kauna taga ka taimake su ko sun zo Nan,wlh duk Wanda baiga darajar iyayena ba nima bazan ga darajar sa da iyayensa ba,aikin banza aikin wofi mata an taimaka an auro ki,ki Kalli yayana kyakyawa kamar Dan India ke kuwa kamar Yar yare hanci kamar hannun kuturu ,Allah ne ya miki halittarki amma iskancinki yasa aka fada miki ki sani baki da kyau ehe maleji muke yi dake.. Aradu duk da a Daji na girma na fiki iya soyayya ni tunda naga Yaya Mohsin kafin yayi aure yafi kiba nasan baya Jin dadin auratayya,wlh sai mun miki kishiya ta kwace shi,kullum Yaya cikin gayu da kamshi ke kuwa wankan ma Baki iya ba Yar shagwabar ma da ake yiwa miji Yaya sai dai ya gani a gidan abokansa,wlh kika sawa yayan cuta Hallare dinsa ya daina motsi sai na kaiki Kara, Mohsin bai Jin fulfulden da Naila ke ji bai San mene Hallere ba fulatancinta da babanci Dana wasu yankin hasali ma su basu San komai da fulatancin ba ko wanne iri. Mohsin yace Zanci ubanki mene Hallere? Naila ta cuno baki tace pole dinka I mean,your Jumbo,ai Mohsin ya Mike a fusace Naila ma ta mike ta fada bedroom ta sa key,yace zaki fito ne wlh yau sai na miki dukan tsiya a gidan nan sa'anki ne ni. Hanan tace Abban Amal kana gani ta shigar min bedroom ai bai dace ba,Mohsin itama ya zuba mata harara yace ke danginki uban waye baya shiga dakinmu har kawaye kaisu kike idan zakuyi gulma,rannan kaninki Khalifa namiji katon gardi ya isa aure na ganshi a ciki Kuna Hira,ni da gida na sannan Dan kanwata ta shiga shine zaki ce ta shigar miki bedroom sannu me daki, duk abinda kike yiwa Yan uwana Ina kallonki kyaleki nake yi,me yasa kuke haka a rayuwa miji baya wulakanta muku dangi da iyaye amma ku burunku wasunku da yawa ku wulakanta nasa haka ake rayuwa wannan ai jahilci ne da kauyenci,yarinya ta shugo sai da na fara kallon fuskarki kina wani yi mata kallon banza kina harararta taya zata gaishe ki tunda kin zubar da girmanki,babu kawo mata ko ruwa, su shiga kitchen kice zasu lalata miki kaya,Hidaya ba bautar da bata miki ba sanda kina laulayi da kika haihu haka ta dawo gidan nan komai itace take miki amma karshe yanzu in tazo kallon arziki baki mata sabo da ke baki san arziki ba,shame on you. Hanan kuka ta fashe da shi da karfi Wanda sai da ta tashi Amal daga bacci tace makira annamimiya tazo gidan Nan ta hadani fada da mijina shegiyar Yar kauye,Yar daji munafuka gantalalliya, look karki sake kiran kanwata da gantalalliya shegiya cewar Mohsin, Na zage ta shegiya gantalalliya Yar kauye munafuk....kafin ta rufe baki taji Mari ta ko Ina,sautin kukanta Hanan ta Kara da ihu. Naila dake daki tana ji dariya take tana tsalle akan gadon Mohsin tace nice wakiliyarka shedan basai kazo ba jeka abinka je kayi soyayya da matarka Iblis na karbi aikin a hannuna,ka bar min wuka da nama,auren Nan zan raba shi karka damu shedan, kasan ni ba irinku bace iska kullum bazai yuwu Ina nan ba wannan nacin naku bazan iya ba Iblis Allah ya sake la'antarka amma daga yau na kulla zuwa gidan nan ko yaushe Ina tayaka aiki karka damu,kana ganin nazo kawai kayi tafiyarka wani uzurin. Sai da ta gama surutunta ta dawo bakin kofa tace gidan Yayanmu ne gidanmu ne ehe ba a isa a hanamu shakatawa ba Yar gidan Sule dan koli, Mohsin yace ke nake jira kema ki fito wlh tun kafin na balle kofar nan, Naila tace yo ni nace babanta ya dinga siyar da kayan koli, anan zan kwana yau sai dai ku koma dakin baki gashi Yar katifa ce a dakin Yar gidan Sule dan koli ba a mata kayan arziki ba,shegen gadon da suka kawo na zamanin baya na karfe me spring sai kace gadon gwauraye. Mohsin yaja kwafa Naila taki bude kofa,Hanan ta gama kukanta har tayi shuru Dan kanta ta zauna sunci gaba da kallonsu ba Wanda ke kula wani,har magriba tayi Mohsin yaje masallaci ya dawo Naila bata bude kofar ba,bayan yayi Sallar Isha ya dawo,Hanan taki yin girki shi Kuma baya cin tazarce,yasan dama indai suka yi fada to gaba zata fara sai ta kwashe wata biyu tana gaba da shi, shi yasa da ya tashi dawowa ya taho da take away dinsa Kuma iya nasa shi kadai harda ruwan roba da lemo. Abincin ya bude har da cinyar kaza guda biyu manya manya,Me fushi Hanan ta dakko ragowar girkin rana jullof din shinkafa wacce ta sandare da kyar take turawa,Mohsin ya baje a Saman Center carpet Yana ci,Hanan sai satar kallonsa take yi tana kallon kwanon fried rice dinsa ta Sha hadi, tana ta kallon abincin, ta zaci hankalinsa baya kai ta zura hannu a hankali zata zari cinyar kazar,ji kake tassss ya make hannunta,hannun ta janye tare da galla Masa harara taci gaba da cin daskararren abincinta,ta sake mika hannu ta zari lemonsa da sauri ta kafa Baki tana kurba kafin ta hadiye ya Mike ya matse bakinta sai da ta zubo shi waje ta karfin tsiya sannan ya kwace abinsa ya Mike gaba daya ya canja kujerar zama ya cinye abinsa tas har kashin sai da ya rumurmushe,wanka yake so yayi har 9pm Naila taki bude kofar ta fito bacci yake ji. Ita kuwa Hanan har ta mike taje tayi kwanciyarta a daya dakin me dauke da katifa,yasan yanzu hakkinsa haihata haihata shike nan, yace to shike nan Kuma Yar karuwar da nake samu da dan tagomashi ta tafi da abinta taje da tsiyarta. Kofar ya Mike ya bubbuga yace Yar kanwata Naila,Naila dake ta faman fesa Masa turare a jiki tace na'am da karfi,yace dan bude min wanka zanyi na kwanta bacci nake ji,Naila ta karaso bakin kofar tana murmushi tasan dama tunda taji ya kwantar da Kai to da dalili,tace haka kawai na bude ka zaneni aradu bani budewa,yace na fasa na huce,tace anya Yaya to rantse, yace wallah kinji na rantse haba My sweet sis, budewa tayi, ya waro idanu ganin yanda ta canjawa furniture din dakin wajen zama ta gyara bed ta dame shi yayi masifar kyau,yace ai ko Dan wannan gyaran bazan zaneki ba. Ina kika samu tsintsiya da mopper? Naila tace naga matarka kazama a daki ta barsu sabo da kazanta da ganda tayi aiki da safe ta barsu a daki,kaga a toilet na ebo ruwa a famfo na zuba Omo duk a toilet na gani Kalli yanda yayi kyau ko uwarta Abu me man kuli baza ta iya irin aikin nan nawa ba,bakinta ya bige taji zafi,yace bana son rashin iya maganarki ki dinga zagin mutane kina ambatar sunan iyayenta kina zagi,Bai dace ba matar yayanki ce yanda zaki min biyayya haka zaki mata to nima ba biyayyar kike min ba bare ita,ki daina kinji ko ba tarbiyya bace wannan sannan wannan shigar da kike shi yasa ake ce miki Yar kauye bana Jin dadi in ana miki haka,nace muje na kaiki Saloon a gyara miki gashin kinki yarda,Umma tace ki tsaya ta taje miki kinki kowa yace ki bari a gyara miki kinki ji sai dai ki wanke shi a cukurkude babu sharcewa ba komai da ya bushe a haka zaki tufke abinki, Naila tace zafi Yaya ni bazan yarda ba wallahi akan a taje min gashina gwara a maidani kauye,ai sai da nace baza ku iya rike ni ba ka wani je ka dakko ni a dole ni wlh bana son birnin nan,gwara Ina kauye da yanzu nayi ashar tafi million amma anan ba dama sai da dalili ake ashar haba rayuwa tayi tsanani ba freedom ba kolabo,ni wallahi na gaji,sau daya ne aka taba cinye ni a caca badan na tafi da wasu kayan ba da zigidir za a min sabo da suturar da take jikina na saka a caca. Mohsin Allah birni ba dadi ba kolabo iskancin banza suke yi na karya suke yi iskancin,Allah wallahi saura kadan Yaya na sa budurcina a caca,Mohsin ya saki salati da sallalami yace ke wai da gaske kike? Ni Ina wasa ne wlh da gaske nake yi Maka a dajinmu mata da Maza caca suke yi har matan aure, ranar da nace na sa budurcina a caca ranar kazo ka dakkoni,samari sunyi ca kowa ya shiga cacar ko zai dace harda dattijai sun shiga cacar kawai kuka zo daukana shi yasa samarin kauyen suka ce duk ranar daka koma wallahi sai kasha ruwan sanduna tunda ka cuce su,Kai ka sanni kuwa kowa respecting Dina yake a garin babu kamata,ga iya wankan gayu,ga kyau gani chass Umma ta haifi yarinya,babu me taurin kaina duk garin shi yasa aka sa min tantiriya amma ni ba yar iska bace fa,banyi komai ba kalau nake Yaya fess nake ba abinda ya faru da budurcina. Mohsin sai da ya gama sauraronta sabo da idan ko yaro ne yazo da shirme ka saurara maybe akwai abin dauka ko na gyara sai a dauki mataki,yace ai bamu San haka kika lalace ba Naila,Naila tace ai na wuce haka ma,mu da muke zama a cinyar Maza watarana ma Affa ne ya min duka yace idan na sake sai ya yanka ni,shine ban Kuma ba,Mohsin ya saki salati yace Allah ya hadaki da mijin da zaici ubanki yayi maganinki Naila,dariya ta sheke da shi tace sai dai naci nasa uban Yaya,idan ba duk Wanda ya aureni ya auri masifa da kudinsa ba Allah ya konani,Mohsin yace Baki hadu da Wanda ya fiki bane,dole kizo ki buwaye mu ashe kin lalace da yawa Naila tace ba karamar lalacewa ba Yaya Dan Allah yasa ma na tsaida Sallah wata daya da suka wuce,Mohsin ya sake bude Baki yace dama bakya sallah duk shekarunki har Sha Tara 19yrs to 20yrs? Naila tace wallahi sai bana Allah ya nufa,ai azumi ma sai shekarar Nan data wuce na tsayar da shi amma duk na karya nake yi sai na buya na Sha ruwa da Koko,watarana Kuma idan naje kiwo sai mu kafa baki a nonon saniya direct musha mu koshi. Dan Allah full stop zo ki tafi gida goma tayi,a kauye ma sai na Kai 12 na dare a waje muna wasa bare Nan birni fitila ko Ina gari kamar rana,to naji ke duk turancin da kika iya a Ina kika koya? Makaranta mana,na yarda ai kina da brain,bature ne yazo dajinmu yawon bude Ido Ina zuwa makaranta,sai watarana zan baka labari,yanzu ka kaini gida Yaya,bacci nake ji na fada miki ki shiga napep,to kuwa sai dai na kwana,tsaki yaja yace jeki Palo bari nayi wanka nazo,Palo ta dawo ta zauna tana kallo har yayi wanka ya fito cikin 3qurt fari da t-shirt brown,yace muje mana kina ta kallona kamar baki sanni ba. Naila tace, kayi kyau Yaya Ina ma ba Umma ce ta haifeka ba,gaskiya Umma Bata kyauta ba ta cuceni data haifo ka Kuma ta haifo ni ai sai ta tsaya idan ta haifeka ma ba laifi sai ta bari ni a haifeni a wani gidan can sai mu hadu sai muyi aurenmu ko ya kace,ai haihuwa ta mana illa kawai yanzu sabo da Allah sai a haife mu a gida daya the same father and mother haba haba,ai da ba gida daya bane ni nasan ma da Kai zan hadu dole in aureka, da anga 'Ya'ya wai wai zuky, dariya ce ta kwacewa Mohsin sabo da suna masifar kama da Naila duk gidan sunfi kama kowa ya gansu basai ance Yan uwa na jini bane. Dariya ya dinga yi sosai tana kallonsa tana murmushi Yana dariya yace taso mu tafi ya riko hannunta, ta mike ta dauki sandarta da bata mantawa da ita,shi ya manta ma da shegiyar sandar yasan wannan sandar baza ta kwatu ba,ya bata rai yace ajiye sandar nan,haushi taji tace idan baza ka kaini ba ni zan tafi a kafa,ba yanda ya iya haka ya fitar da machine dinsa lifan. Tace ban iya hawa machine ta gaba ba mu zaman dare muke a kaikaice muke Hawa, Yaya sai an dorani,ko Affa dorani yake yi,tayi tayi ta kasa hawa sai faman juye juye takeyi da kyar dai ta hau ta juya Masa baya maimakon ta Kalli gaba sai ta Kalli baya ma'ana sun hada baya da baya,ga sanda sakale a wuyansa, Mohsin yace wallahi idan kika fado ba ruwana Dan iskanci kinyi kusan wata guda a birni kina kallo yanda ake Hawa machine sai ki juya baya zaki fado kinji na rantse" Naila tace to Yaya kaifa yayana nane na jini yanzu idan na juyo Enndu(Boobs) Dina suka taba jikin ka fa,mu mun iya hawa machine a haka,yace ke kika san Enndu shashasha, yaja machine dinsa suka Kara gaba ana ta kallo ta zauna daram amma dole ta rike machine din ta Dafe da hannaye biyu sanda Kuma ta tsakiyarsu a kwance. Tana ganin me tsire Yana yawon dashi a Kai a bude tace Mohsin tsaya na siyi tsire,da karfi tayiwa me tsire magana Kai me tsire da zafinsa? Mohsin yace wannan abin ya gama Shan iska duk kwayoyin cuta sun hau Kai,tace mu haka muke siya a can kauye idan munje kasuwa,ta sake cewa da me tsire kaga ya hanani siya Kuma Ina so,kowa Yana jinta duk na gefen titi tana cewa ya hanani siyen tsire Kuma Ina so, sai dariya ake musu ga hanyar gefen tasha ne,Mohsin Yana ji yace nan ba haka bane to ba a wannan shirmen, sai da ya karasa waje me kyau Wanda nasu a cikin glass yake yace na nawa zaki siya? Tace na dari biyu Uban wa zai baki nama a dari biyu,sauka tayi shima ya sauka ya siya mata na dubu daya,ya siyi na dubu biyu yace gashi nan ba yawa wannan nasu Umma ne da yaran,tace to mun gode ta sake juyawa zata hau machine irin dazu,Mohsin yace wallahi kika hau da baya sai dai na barki a nan,dole ta juya gaba ta shako wuyansa sannan ta hau ta rirrike shi Kam a haka ya kaita har gida,yace to shiga Kinga ma basu rufe gida ba da alama ke ake jira ta sauka Tace Yaya? Ya amsa da Naam,tace ka dinga yiwa Umma fada ta tsaneni su Hidaya take so kullum suyi tace min Yar kauye jahila,Wani furucin da Umma take yi wallahi tambade yaranta take bata sani ba,kanaji wai naje Abuja na samu masu kudi na dinga cin kudinsu ai wannan jefa yarinya ne a hanyar banza,ni da nayi haka ai gwara na bada kaina a caca, nace sana'a zanyi taki yarda yanzu sabo da Allah wa na sani a Abuja da za ace nabi wata Hajiya Tagwadas,Kai daga Jin sunan kasan ba na kirki bane wai Tagwadas,Kuma idan nace bazan je ba ta dinga zage zage da lafazi marasa dadi,gaskiya kayi mata magana ato ana shiga hakkina a gidan nan,gashi nan sai ramewa nakeyi kullum,Mohsin yaga yanda take uwar kiba da kyau amma tace ramewa take. Mohsin murmushi yayi yace ashe dai kina da hankali Kanwata,Ina da shi mana amma Kai kadai nake nunawa hankalina a wajen kowa ni bani da hankali ato Kuma bance ka fadawa kowa ni Ina da hankali ba,abin sirri ne,dariya Mohsin yayi ya mika mata hannu yace give me five, ta mika Masa hannu suka tafa,yace idan ta takura kije kawai amma ki nutsu ai tace rako zaki yi just 2weeks zaku dawo ko ai ba matsala idan ta takura kije, shike nan ta furta tace sai da safe,idan ka koma kar ka kula Yar banzar matar Nan taka ko kaji sha'awarta ka makale kafada kace a'a,idan yaki hakura ka fada min zan baka magani shike nan sai kayi wata baka ji kana son mace ba, Baki Mohsin ya tabe,tace ka daina rainawa da gaske nake nazo dasu ni nake da sirrin,lakani ne Dani I can fix you, gwasaleta yayi yace oummm ke dalla rufe min baki,jeki good night ta shiga ciki ta rufe gidan gaba daya . Ashe Abbansu Yana waje bai shugo ba, Naila tana shiga ta same su masu Assignment duk suna ta yi wasu suna kallo,Umma zaginta tayi tace Dan iskanci sai ki tafi waje ki Dade haka har dare ki zauna baza ki dawo ba,sabo da ni ban isa ba ubanku dolo ne,ni Kun rainani banza bagidajiya,Naila tace amma ai na fada miki na tafi gidan Yaya,shine zaki Kai dare haka sabo da hauka irin taku ta Yan kauye, Naila baki bude take kallon Umman tasu, ledarsu ta mika musu tace gashi inji Yaya,da sauri Umma ta fisge ledar tace miko min waccen ta hannunki Ai nawa ne wannan shi ya siya min daban,to Baki isa kinci ke kadai ba,Naila ga taurin Kai tace wlh bazan baki ba ai nawa ne ai ga naku na baku,kune bakin nama ni a can ci muke mu koshi sai ya ishe mu kullum,Naila kika sake fada min magana baza ki samu albarkata ba,da sauri Naila ta bude baki,tace wai ku me kuke yi haka ne komai akayi sai ku dinga furta munanan kalamai akan yaranku wani abinda da iyaye basa ganewa duk Baki ne,amma ni kikewa su Hidaya me yasa ba a musu wai? Ko sabo da ba a nan na girma ba,karku bari nayi fushi wlh Ina da taurin Kai duk duniya babu me sakko Dani,ai samun lafiyarki Naila kiyi aure ko ki bi Hajiya Tagwadas Abuja kiyi kwana biyu kiyi samari ki dawo masu kudi nake so yawwa. Naila tace ai bance miki bazan je ba amma ni ana matsa min zan fasa Kuma babu me sani,ai kuwa da na tsine miki,Su Hidaya suna jinsu, Hidaya irin mugayen nan ne da basa magana sai bakar zuciya da hassadar tsiya,amma a haka sai ka rantse tafi kowa hali me kyau,tunda taga Naila ta fita kyau da komai shike nan take Dan Jin haushi amma ba sosai ba. Naila tana cin Dan tsirenta Umma tasa hannu ta kwashe guda hudu ta karawa Hidaya biyu ta bawa Zara daya sai Aslam ta bashi shima suna ci,Naila zuciya tayi ta tura musu tsirenta tace ku hada ku cinye na koshi,suka dauke kuwa. Sai lokacin ta lura ba Abbansu ta shiga nemansa tace Umma wai Abba fa? Shi yasan Inda yake cewar Umma ta share zancen, Naila ta mike zata bude kofa tace idan kika bude wallahi sai ranki ya baci,Umma a waje zai kwana fa,ya kwana a bola ma mece matsalarki uwar shishigi cewar Umma. Tsabar dolonci irin na Abban su Naila da yazo yaga an rufe gida bai iya kiran kowa a waya ba,har yayi niyyar bubbuga musu kofa ya Kai hannu kenan sai ya fasa yace bazan tashe ku ba haka kawai,uhm uhm Ina Sam sai ya juya ya koma masallaci ya kwanta a ciki,a Nan yayi bacci idan ya farka ya tashi yayi Ibada ya koma bacci a haka ya kwana,bayan anyi Sallar asuba ma bacci ya koma a masallacin,yace bazan shiga hakkin su ba suyi baccinku, sai 10am ya fito ya nufi gidan. Lokacin su Hidaya duk sun tafi makaranta sai Naila sai Umma,Naila ta tasa kokonta a gaba da ta Saba da dashi kullum ita bata Shan shayi kullum sai ta siyo Koko da kosai, Bata ga Abba ya dawo gida ba sai ta kasa Sha ta zauna tayi tagumi,Umma kuwa ko a jikinta wanke wanke take yi a Jikin pampo tana faman zubar da yawu, 10:11am Abba ya shugo gidan dauke da Sallama,Naila tace ahhh.... Alhmdllh Abba Sannu da zuwa Ina ka tafi ne? Ita kuwa Kubra Umman tasu ko kulashi Bata yi ba sabo da bashi da kudi gashi baya iya komai,shi ba a fada da shi,yace Naila a masallaci na kwana nazo naga Kun rufe kofa kar na tashe ku Kuna bacci shi yasa na kwana masallaci,Yanzu ma nasan Kun tashi shi yasa nazo gidan,Tausayin Abbanta ya kama Naila matuka Tace Abba kana zuwa ka dinga bugawa komai dare Kai da gidanka,tsaki Kubra ta ja tace gidan Mohsin dai ai shi ya siyi filin ya gina mana da ai a wani wulakantaccen gida muke ,wannan me zai iya tsinanawa kansa bare wani ta ja tsaki taci gaba da wanke wankenta karshe ma ta gaji tace na gaji ka gama kazo ka karasa wanke wanken,da sauri Abba yace to,Naila ta fara hawayen Tausayin Abbansu tace haba Umma haba Umma ni zanyi a madadinsa,Abba bai iya cewa komai ba,. Naila tace sai kiyi ta cewa Abba bai iya komai ba bayan gashi ya haife mu ai kuwa ya tsinana miki,tunda gashi ma yanzu wani cikin ne Dake na Abba ai kuwa shike tsinana abubuwa, Naila ta mike ta riko hannun Abba ta kaishi Palo ya zauna a kujera tace Abba kaima Dan birni ne shayin? Yace ae Ina da ulcer bana Shan Koko,Naila ta mike ta shige kitchen ta hado Masa tea ta fito,Umma ta mike tana harararta tace dan ubanki mu gani Ta sa cokali ta juya shayin tace madarar da kika gambaza Masa a ciki shi yake siya mana ko kece? Ai Yaya Mohsin ke siya dansa ne Kuma ai kuwa kayansa ne cewar Naila Ae to naji bread din da kika dakko na ubanki ne? Ko kina sana'a ne Umma naga dai Mohsin shi ke bada kudin sabo da haka Abba Yana da Iko da shi,kwafa Umma ta ja haka Naila ta kaiwa Abba,shi Kuma ba zuciya ya fara Shan abinsa, Naila juck din kokonta daga kwat kwat kwat sai da kusa shanyewa ta huta ta sake yin kwat kwat kwat, sanye take cikin dan gajeren wandonta buje da shi ba kyan kama da vest a jikinta wai kayan baccinta ne tun a dajinsu, gashinta buzu buzu a cukurkude A haka Mohsin ya isketa ya Sha wankan shadda fara ya zuba kyau Yana ta kamshi ya shugo,Umma ya fara gaisarwa har kasa,kamar wani sarki ne yazo haka Umma take murna sabo da shike daukan nauyinsu komai da komai, Cikin Palon ya shiga Naila ta kalle shi sama da kasa ta juya ta Kalli Abbansu ta tabe Baki ta zurawa Abban ido. Abba yace lafiya Naila? Naila tace me yasa kuka haifo wannan a Nan gidan ne muka zama Yaya da kani,ai kunyi hadama sai ku barshi a haife shi a wani gidan mu hadu can muyi aure,har Umma dake waje sai da tayi dariya,tace wannan kwai sakara, Mohsin Yana dariya yace sannu Naila,hannu ta mika Masa suka gaisa harda dunkule hannu ta mika Masa shima ya dunkule nasa ya mika suka hade yanda gayu suke gaisawa. Naila tace kayi kyau Yaya. Abuja birnin tarayya Zaune yake a katafaren palonsa Saman kujera ta alfarma da files a gabansa Yana ta rubuce rubuce ga laptop a gefe Yana dubawa,babu Sallama Asmau ta fado palon tare da furta hey Baby,ko kallonta baiyi ba bai ma San iskar data ajiyeta ba,kamar ba mutum take yiwa magana ba,gefensa tazo ta zauna, wata uwar tsawa ya buga mata wacce ba shiri ta mike tsaye zumbur, ba tare da ya kalleta ba yace waye yace ki shigo min gida har Palo ba sallama ba komai, zata yi magana kenan cikin tsawa yace get out. Asmau ta Sha Abaya me tsada tayi kyau itama kyakyawa ce wankan tarwada taci make up,tace karfa ka manta Spark an mana baiko aure zamuyi,kwana nan zamu zama miji da mata,tunda Mummy ni ta zaba Maka a matsayin mata amma sai ka dinga wulakanta ni,ko da yake ai kowa ma Kai wulakantashi kake yi, Mima ma baka kyaleta ba bare wasu Kai kawai wacce ta raineka itace mutum a wajenka, ko wacce mace an kawo Maka kaki aurenta gashi Nan har ka Kai 31yrs baka yi aure ba ga kannenka nan su suke Shirin yin aure, anya kuwa kalau kake baka da wata cuta ko aljana ta aure ka,Kai duk wankan da mace zata yi bata birgeka duk kyawunta ko kallon mata baka yi,ai kuwa ni nasan Aljana ce ta aureka ma. Waya ya dauka fuskarsa kyakyawa a murtuke ya kira securities suka shugo mutum biyu yace ku dauki wannan abin kuyi waje da shi karku sake na sake ganinta a gidana ,sorry sir suka furta suka dauki Asmau tana ihu da karaji tana tsine tsine suka jefo ta waje, dama bata shigo da motar ba haka ta shiga motarta sai gidan Mummy wacce ta raini Ashraf Spark. Spark kuwa wata ajiyar zuciya ya sauke yace an maidani yaro,matar aure ma ace sai an zabar min a rayuwa ni bani da yanci,me yasa ni ake takura min ne,ba laifi na bane,nayi soyayya da yawa,nayi Yan mata daban daban baza su irgu ba at the end zan gano kudi na suke so ko kyawun da Allah ya min bani ba, sabo da haka soyayya ban Kara yi har abada aure na hakura bazan yi ba dama ban taba yinsa ba. Kwanciya yayi a Saman 3str ya baje kafarsa daya tana kasa daya Kuma tana Saman kujera,kansa ya dafe yana kallon sama ya Lula tunanin duniya. Babban Amininsa ne ya shugo Kuma cousin brother dinsa Kamal,Sallama yayi ba tare da ya kalle shi ba ya amsa Masa, Kamal ya kare Masa kallo sanye yake cikin jallabiya coffee color me tsadar gaske kawai shining take tana sheki, hannu Kamal ya mika Masa suka gaisa sannan Kamal ya tambaya Spark how far? Ashraf Wanda aka fi sani da Spark Sam Ashraf asalin sunansa ya buya kowa da spark yake kiransa har iyayensa,sabo da kalar idanuwansa da kwayar idonsa suke kamar blue kamar baki Kuma irin kalar na wasu turawan, yace I'm good bro,Kamal yayi dariya yace dan wulakanci shine ka Kori Asmau? Kafin ya rufe Baki Spark ya furta mind your Business,ya ja tsaki ya Mike,shi dama bashi da mutunci baya ragawa kowa duk abinda yaga dama kawai zai yabawa mutum a haka ma Dan Kamal ne shi yasa ya raga Masa,mikewa yayi a fusace ya tattara tarkacensa ya bi steps zai haura sama Kamal ya sheke da dariya yace an dai yi baiko ya zakayi rana za a saka Dan ubanka,Spark Yana bin steps yace sai dai a daura da ubanka,Ubana? Yeah you heard me clearly a daura da Ubanka, Kamal yaji haushi amma ya zaiyi da Dan uwansa abokinsa Kuma yasan halinsa ba wata rayuwa yayi a kasar Nan ba sosai shi yasa yake wasu abubuwan ba tunani,bashi da mutunci ko na kobo,Kamal kwafa ya ja tare da mikewa zai tafi sai ya tsinci Muryar Spark yace kazo upstairs,Yana fadan haka ya juya,Kamal kamar bazai je ba dai sai ya hakura ya haura sama, Saman lafiyayyen bed dinsa na alfarma suka zauna,kawai spark Yana daukan wayarsa yaga sakuna suna ta shugowa ta WhatsApp,budewa yayi sai yaga Asmau ce ta turo Masa pics dinta sun fi ashirin Nan take yayi cilli da wayar ya kwadata da kasa tayi kwatsa kwatsa, yace zan iya kashe yarinyar nan,can you Imagine,Kamal ya rude ya zaci wani Abu ne babba yace me tayi,pics ta tura min sunfi 1million shegiyar yarinya mayya,to taga handsome ba dole ta rude ba cewar Kamal. A dinga sharhi pls bana son godiyar nan da stickers ni Kam 😅 BOOK 1 Free pages 300 ne ga me bukata Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger ku nemi +227 90 79 59 39 AsmaBaffa [12/4/2023, 1:28 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN TARI Official By AsmaBaffa SADAUKARWA GAREKI❤️ AIDA MAMAN TASNIM 11-15 Page naki ne BESTYNBEELAT Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/J0ZFfbvon6ZGASEYAwZX5s *Ina mata yan gayu yan kwalisa* *Ina iyayen da suke so yaron su sufito fes* *Albishirin ku kuzo gidan sauki da rahusa anan za a share hawayan ku* *Munada kaya masu inganci nagarta gakuma sauki kayan mu sune kamar hak* *Atampa* *Les* *Abaya* *Sleep dress* *Shoes* *Mayafi* *Hand bag* *Misk* * ETC* MASU AUDIO BAN AMINCE A JUYA MIN NOVEL BA IZINI BA PLEASE. Hannu Spark ya mikawa Kamal yace bani wayarka ya mika Masa ya danna wasu numbers yace a kawo Masa sabuwar wata waya wacce taci uwar iphone a tsada da komai,ba ko Ina ma aka San da irin wayoyin ba,a wani kwali take kamar kwalin turare,ba a dade ba aka kawo Masa ya cire layikansa ya Maida cikin sabuwar wayarsa ya mikawa Kamal yace jefa a Dustbin,Kamal yace kana raina min hankali wlh, ai bata wani fashe da yawa ba sabo da almubazzaranci sai a jefa a shara a siyar da ita kayi sadaka da kudin ai yafi,harara ya aikawa Kamal yace ance banda kudin sadaka dalla ka bawa me so bana bukata, Kamal yace an gama ni Ina so tsaf zan gyarawa budurwa ta,idan na bata har ihu zata yi, Spark yayi dariya tare da furta Dan gargajiya ne Kai ai,suka fara hira da surutunsu na abokai a haka Kamal Yana hakuri sosai,Spark yace wai wani ne ya kawo min aiki kaji kudin kuwa ya raina min hankali, Kamal ya kwashe da dariya,Spark baya dariya shi a rayuwa sai tayi bala'in kamawa kullum a Shirin masifa da rashin mutunci yake, yace ai wlh gwara na zauna kullum nayi ta danna ashar,Kamal ya saki dariya yace wannan Dan rainin hankali ne,Spark yace Allah yasa banyi signing ba Kuma kasan company ne,better cewar Kamal haka suka ta hirarsu ta abokai. Washe gari Monday sai 11am Mummy ta kirashi a waya bai daga ba sai lokacin da ya tashi a bacci, yayi wanka ya shirya tsaf cikin kana Nan kayansa na kirki Yan gaske kana ganinsa kasan ba pure Dan Nigeria bane,ya fito ya Sha kyau Yana kamshi tare da taku cikin kasaita ,da gudu Securities suka bude Masa bayan motar da suka ga ya nufa wata bakar mota,Yana shiga bayan motar shi kadai sai driver,Wata motar securities dinsa suka shiga suka wuce,a hankali yace gidan Mummy,Driver yace okay Sir, Yana hakimce a bayan mota Yana kallon gefen titi karaf ya hango wata budurwa tasha gayu tana tafiya wata tsohuwa tukuf da kyar take tafiya tazo wucewa da abincinta a kwano tana tsaye tana ci,jiri ya kwasheta tayi sauri ta rike budurwar, a haka hannayenta da manja ta shafawa matar manja a Jikin kayanta, budurwa ta saki wawan ihu ta juyo tare da shararawa Tsohuwar Mari ta hankadeta ta Fadi da abincin nata,Nan take Spark yace da driver kayi parking a wajen waccen matan,driver yayi sauri ya tsaya a hankali ya karaso saitinsu sannan yayi parking,Spark ko gama parking ba ayi ba ya bude mota ya fito, nan take budurwar data juya baya taji an fisgota da mugun karfi sai da gwiwarta taje kasa,ta mike zumbur kawai taji Mari ta ko Ina kamar ba mutum bane yake marinta ta zaci Tsohuwar data mara Aljana ce itace ta rikide haka ta dawo namiji saurayi kyakyawa,kyawunsa data Gani ta tabbatar sai aljani,tace iya Dan Allah ki yafe min,Iya kiyi hakuri,sai kace ubanta cikin sojojin da suke tsaronsa ya karbi bulalarsu da suke tafkar mutum da ita ya samu budurwar Nan ya zaneta tas duk sai da ya fasa mata jiki har fuskarta kafin kace me kamanninta sun canja mutane sun taru a wajen ana kallo,su tunaninsu ma kanwarsa ce sabo da yanda ya zaneta,yace mahaukanta jahilai kawai tsohuwa dan ta rikeki zata fadi mummuna irinki ma har wani yanga zakiyi,wahala tasa budurwar ta kwashe takalmanta a hannu ta zura da gudun tsiya tana kuka har tayi gaba sai ta dawo tayi reverse ta juya sai hanyar gidansu Inda ta fito. Tsaki yaja ya juya ya Kalli Tsohuwar dake yashe a kasa tana ciwon kafa da kyar take tafiya,zuwa yayi ya dagata yace Iya tashi,ku ma tsofaffin nan bakwa ji wasu duk Kuna da gata sai ku fito titi Kuna wulakanta kanku,Tsohuwar tace Dan nan Allah Maka albarka na gode wannan ba yinka bane yin Allah ne,shi ya turoka ka rama min, na tabaka da Alheri wajen Dana nazo tunda ya taho cirani yau Shekara biyu kenan bai dawo ba babu aike ba waya,ya manta Dani uwarsa,shine abokinsa ya taho Dani wajensa ka ganshi can ma shine ya bani abincin nawa Allah ya Masa albarka, Spark yace Uhm tsallakawa zakiyi wajensa? tace ae Dan Albarka,kawai Spark ya dauketa kamar ya dauki tsinke ya tsallakar da ita,ya zaro kudade sababbi Yan dubu dubu Bai ma irga ba ya bata,ya juya abinsa,tana Masa godiya ko waigowa baiyi ba ya koma mota suka Kara gaba. Gidan Mummy ya nufa ya isa gidan cikin takunsa na mazaje masu ji da kansu,gidane na alfarma me tsari Wanda ba kowa sai masu gadi mutum biyu,Yana parking masu gadin suna gaishe shi ko kula su baiyi ba ya dai mika musu hannu kala bai ce ba ya wuce abinsa,Wani Babban mutum ne ya fito Wanda yasha wankan shadda da alama me gidan ne zai fita shima, Clashing suka yi da Ashraf Spark kenan Nan ma bai kulashi ba shima Alhajin bai kula Spark ba kowa ya wuce abinsa ba Wanda ya nuna alamar yaga wani,direct part din Mummy ya nufa,har yayi nisa yaga bai dace ba sai ya juya ya samu me gidan Yana bude mota yace Ina Kwana Daddy,Ko kulashi dattijon baiyi ba,shima sai juya abinsa ya tafi wajen Mummy, sallama yayi a katafaren palonta ya shiga Wanda kamshi ke tashi ta ko Ina,tana Dining cikin shiga ta alfarma cikin Less me tsada white and Golden,Ransa a hade ya isa wajenta yace good morning...kanta ta dago a hankali ta kare Masa kallo sannan ta hade rai itama Ta mike tsaye tace bari na mike Kafi ganin tsayi na sai ka raina min hankali da kyau, wato sabo da wulakanci shine jiya kayiwa Asmau korar kare ka sani aure ba fashi gwara ma ka so ta, wallahi ka kiyaye ni karka ga wai ubanka babban Soja ne,kaima ka fara aikin soja kayi resine ba abinda ya dameni,ni na raineka Mahaifiyarka kawai haifarka tayi baka isa ka min iskanci ba,Dan karamin bakinsa ya tsuke yace Ohhh Mummy kin san bana sonta, ki daina jawowa Ina bata miki rai a kanta,ni fa ba yaro bane babba ne,Ina aiki Ina da kudi ku daina rainani komai kice sai yanda kika tsara zanyi bazai yuwu ba fa Ina fada miki kar kuyi Kuskuren daura auren nan wlh zan iya sakinta a wajen nan take,zaku ji kunya ki daina turota gidana haba ai ba tsari ba class mace tana bin namiji har gidansa Kuma gida ni kadai a ciki,duk ranar da ta sake zuwa sai na mata tsirara sannan zan jefota waje idan baku yarda ba ta sake zuwa ku gani, Kai ya girgiza kamar Wanda ya Sha kwaya yace nayi warning naku a daina takura min bana so a kiyaye, ya juya ya fice abinsa ba tare da ya saurari me zata ce ba. Mummy ta zauna jiki a sanyaye tace innalillahi na cuci kaina Dana dinga barin yaron nan a kasar waje gashi nan yafi karfina ayi yaro duk ya gagari kowa ta zuba uban tagumi. Shi kuwa gogan gidan Mima ya nufa wacce itace ta haife shi,gidan ko Ina sojoji ne birjik sabo da Babansa Babban Soja ne,sannan yayansa da kannensa ma mazan Sojoji ne, Yana shiga ya iske kannensa mata da Maza har da matan duk da kayan sojoji a jikinsu suna ta faman rawa a Palo sabo da tabara,Yana shiga suka kashe kidan sabo da sun san rashin mutuncinsa ba Wanda ya bari, part din Mima ya shiga tana bedroom tana shiryawa mijinta kayan tafiya zai bar kasar, sallama yayi ya shiga itama a tsaye yace morning Sweety Murmushi tayi tace ka tashi lafiya? Ni fa bana son gaisuwa yanzu da ba lafiya nake ba ai bazanzo ba,to zauna mana ,bashi ya kawo ni ba,ki fadawa Kanwarki tunda ke yayarta ce ta daina matsa min bana son Asmau ki fada mata Ina ganin girmanta tunda ita kuka bawa rukona kawai an bata ni kyauta duk ta matsa min,bana so a fada mata. Kai Dana ne dama? ai ni sanda na mallaka mata Kai har abada na bata ni ba ruwana da safgarku, ku kuka sani kunfi kusa ai,kar ka sake kawo min karar uwarka, Kai da Rafeeq me yasa bakwa son a zauna lafiya ne,ga Rafeeq Kuma ma ko Yan Nan gidan bai saurara sai yaga dama daga shi sai Islam abokinsa to ya fika ta wani bangaren shi Yana yiwa wacce ta rike shi biyayya baida kamarta,amma banda Kai you are so stubborn. To kuwa an kusa sawa na fara neman mata nima indai za a aura min Asmau neman mata zan fara,Yar uwarka ce fa cewar Mima,yace Yar uwar me ni Ina ruwana da wasu Yan uwa,tace toooo zagi ya matso kaina,juyawa yayi ya fice abinsa ko bangaren mahaifinsa bai saurara ba ma yasan ba zama yake ba,duk Yan gidan basa gaisuwa daga Hey shike nan,ba Wanda ke safgar wani sai da dalili,ko sun hadu baza ka gane Yan uwa bane sai dai a kamanni,shi kuwa Spark bai ma fiye kama da su ba,kamar ba Dan kasa ba haka yake kamar a wata kasar aka haife shi can Jinin nasara,ga tsirfa wani irin murdadden mutum ne. Bayan sati daya Spark yayi shiri ya bar kasar ya tafi Germany,ba wanda ya fadawa sai dai aga baya nan kawai, Kamal kadai ya fadawa,Indai suka ga shuru bai zo ba to baya kasar kowa yasan wannan amma indai Yana gari dole sai yaje ko fada anyi da shi. Naila dai Umma ta sata gaba sai tabi Hajiya Tagwadas zuwa Abuja haka Mohsin yace tayi hakuri taje tunda sati biyu ne kawai zata yi,waya Yar karama keypad ya siya mata da layi rike wayarta na farko a duniya kenan ya koya mata yanda ake amfani da ita,ta hada kayanta a Yar jaka da Umma ta Bata. Yau zasu tafi da wuri ta shirya taje har dakin Abban su ta same shi Yana Shirin fita aikin gadinsa da ya Saba tace Abba zan tafi ayi mana addua,yaran yanzu ana musu addua ma ya muka kare kana dai gani yanda dole sai mun lalace bare ace ba a yi min addua ai lalacewar Abba sai tafi haka,ni kaina tsoron kaina nake yi,Abba in kana jin Yar hau to nice sabo da haka a surfa min addua ta cire mayafinta tace dafa Abba sa min albarka. Abba yace to.. to ya dafa kanta yanda tace ya furta Naila Allah ya tsare,iya albarkar kenan?ta tambaya, ya zazzaro idanuwansa Wanda suke kamar yayi zawo na shekaru yace a dai dinga kula,abi duniya a sannu,a Dinka taka duniya a hankali,yawwa na gama shike nan jeki cewar Abba, Naila bata gane hausar ba tace to Abba sai ta fito tana sanda tana tafiya kamar barauniya zata saci kayan wani. Lokacin Mohsin ya shugo gidan ya iske abinda Naila keyi tana faman sanda yace ke Kuma mene haka? tace Abba ne yace nabi duniya a sannu na takata a hankali,dariya ta kama Mohsin ya dinga sheka dariya yace to Yar kauye ba haka yake nufi ba fada ya miki fa lokacin ya ganar da Naila me ake nufi,ta dinga dariya da maganarta ta yan Fulani tace aradu ni kwai wawiya bani da Kai sai na daukan kaya ai Affa shi baya min haka sai dai ya dinga washe min Baki. Tace Abba kuwa harda zazzaro Ido duk akan zai sa min addua ya Ilahi wlh sai naga kamar Wanda ya Shekara a gadon asibiti yana jinya,gaskiya Umma tayi babban Jihadi data iya auren Abbanmu kan uba wlh da nice gwara na tafi yawon ta zubar, Mohsin yayi dariya kamar ba gobe,Naila tace Allah Yaya kirjin Abba kamar na fara,baki ta toshe da hannunta tana dariya a hankali tace a haka wai shine bargon Umma ai yasin ko quarter din Umma bazai rufe ba,ya Umma take yi da Sanyi? Allah ya bani kudi na siyo mata bargo babba na gaske karta dogara da kirjin Abba,ta sake rufe bakinta da tafin hannu tana dariya Kallon Mohsin ta yi tace Yaya da alama Kun shirya da matarka ko? Rada ya mata a kunne yace ae maganin gargajiya za a bani,dariya tayi tace bana murna kishi nake yi da hassada me yasa kuka Jone? Ai tunda naga ka shugo kana yaye mana hakora nasan jiya an rufe kofa,baki ya make mata, tace nidai kishi nake ta fada tana harararsa. Mohsin yace baki tambayi Amal yarki ba yau,Naila tace wai Kai Yaya Nan murna kake yi kayi abin kunya ya fito fili? Ban gane ba ya furta,tace abinda kayiwa Hanan matarka ta samu ciki ta haifo Amal ai rashin kunya kuka yi a daki sannan aka samu cikin gashi ta haihu kaga kowa yasan me kuka yi abin kunya ya fito fili,Mohsin dariya yayi yace ke kika sani ni dai na haifi 'yata, kallonsa Naila tayi tace uhmm kaji da shi, nifa shi yasa Sam ba sosai nake kiranka da Yaya Mohsin ba tunda ka haifi Amal nasan kaima A ne kana rufe kofa,Mohsin gashinsa me yawa ya shafa. Hidaya yau ba school su hudun suna gida,tana ta aikin gida Hidaya komai ba abinda bata iya ba a rayuwa na aikin gida,ita kuwa Naila ko wanke wanke komai sai dai ayi mata. Mohsin ne yaja Naila gefe yace ai dai gidan Yan uwanta zaki raka kawar Umma ko? Naila tace ae haka tace shine fa Umma tace masu kudi ne gidan suna da Maza wai na bude Ido na kalle su ko zanyi saurayi,wai yaran dangi ne gida gida duk dangi ne,Mohsin yace kina Jin wahala ko baza ki iya ba ko da matsala ki gudo gida kinji ko ki kirani a waya kinji ko? Tace ae naji Yaya,I will miss you,ka kular min da kanka,Jikin Nan natural a adana shi,zan tsananta bincike ko Kai ba Dan Abba da Umma bane ya kamata ayi bincike,zai wahala ma ba musaya aka yi musu a asibiti ba,Dariya suka yi Mohsin yace a gida aka haife ni ba a asibiti ba kinga dansu ne ma, kiyi hakuri ki samu wani yarinya, Nooo... rayuwa sai dai Yaya ta furta tana dariya,wasan su kenan tun Umma tana kulasu yanzu zuba musu Ido take yi. Hajiya Tagwadas ce ta shigo da uwar akwati anci uban gogoro kamar Yar yorubawa tace yawwa ke 'yata fito mu wuce me napep zai kaimu tasha,Umma tace to kuje Naila Allah ya tsare,Naila tace ke Umma Tagwadas daukar min jakata ai ke zan raka unguwar bazanyi wahala ba, ni sandata kawai zan dauka waye yace kice na rakaki shike nan jakar ma sai na dauka ,Naila dai da kyar aka lallabata ta saka riga da skert na atamfa sabuwar da aka Dinka mata,tayi mata masifar kyau,ai suna ficewa daga gidan ta ja skert dinta sama ya dawo wajen gwiwa duk kaurinta a waje ana kallo,Tagwadas tasan taurin kan Naila yanzu sai tace ta fasa zuwa, ita da take so a can ta samu me kudi yace Yana son Naila cikin Yan uwan nasu shike nan ta samu hanyar shigar su burinta kenan shi yasa ta zuga Umman Naila tace zasu samo kudi da miji na gari me Naira. Suna cikin Napep Tagwadas tace gidan da zamu je basu taba haihuwa ba,Kuma ance matsalar a mijin ne,Naila ta zaro ido tace to ga shawara ta samun kudi Umma Tagwadas,tace Ina jinki Naila,me zai Hana muje ayi min askin Maza me kyau ayi min Daadaa, nayi shigar Maza kawai na koma namiji sai na basu magani ko zasu dace Kinga idan suka dace mun zama masu kudi musamman ke da kika yi hanyar magani,idan naje a mace baza suyi Amanna da maganin ba Hajiya Tagwadas tace wannan maganar taki ta kama hankalina muje kawai shagon aski akwai gidan kawata a can layin sai mu siyo kaya a gwanjo na Maza ki shirya tsaf, Naila taji dadi sai suka wuce shagon aski, Naila ta zauna tace ayi mata askin zaratan samari masu ji da kansu ta zabi wani kala Daadaa,aka rage gashin kuwa tare da kwashe gefe da gefe aka tura gashin ya koma baki wuluk sannan aka yi mata Daadaa a wajen gashin me yawa, ba karamin kyau tayi ba, suna fitowa suka wuce Kasuwar Kofar Wambai Gwanjo suka siya na Maza kala biyu manya manya kayan masu Fadi,gidan Kawar Tagwadas suka je a can Naila ta fara shirinta, ta samu Bandage ta tube rigarta ba bra ta nade kirjinta tana zagayowa dashi ta gadon bayanta ta manne breast dinta da fatar jikinta ta sake mannewa da seletape,kirjinta ya dame daf kamar bata da Breast sannan ta saka kayan mazan barma barma,sai ga Naila ta fito a Dan matashin saurayi me kama da mace. Naila tana fitowa Hajiya Tagwadas ta tafa mata tana dariya,Naila tace daga yau Sunana Jamilu,karki manta fa Jamilu nake,tafiya suka yi sai tasha. Naila har suka karasa tasha bata yiwa Hajiya Tagwadas magana ba ko sau daya,ta fito daga Napep tana wulwula sandarta tana wasa da ita da gani ta kware da wasa da Sanda salo salo take wulwula sandar,kafin kace me duk ta ja Yan kallo an taru ana kallonta ana ta dariya, zaton kowa Namiji ne, sai da ta gaji ta daina lokacin sun samu motarsu me kyau aka sa musu kayansu suka shiga mota sandarta akace ta kawo a sata a bayan mota tace aradu ban badawa,ai sai naji kamar nayi wata mummunar mantuwa bada ni ba. Ana fara tafiya Naila tayi bacci har akaje bata San anje ba sai da zasu sauka aka tashe ta,sai ta tuna ashe fa Abuja zasu,Hajiya Tagwadas tuni ta sauka ta fito musu da kayansu,sannan Naila ta fita itama tace garin kamshi iri iri uhmmmm,sai munje gidan ma zaki gani tun bama gidan sojojin ba,Naila tace uhmm yanzu mene next? Taxi suka shiga ta kaisu katafariyar unguwar gidan Mummy ta nufa direct sabo da sunfi dasawa ta dan fi saukin Kai,Hajiya Tagwadas tana buga gate me gadi ya leko ya ganta ya Santa Nan take ya bude kofa Yana washe baki,Suka shiga suka ce ah sabon Dan aiki aka kawo mana ne suna kallon Naila Jamilu. Naila tace wuce nan yaro ni da nake da shanu nafi karfin aikatau,shuru suka yi, Tagwadas tiryan tiryan ta kaisu har palon Hajiya suna shiga suka sameta zaune a kujera ta kafa tulun shisha a palon tana faman zuka tana feso hayakin waje, Naila ta zaro ido tare da furta kaga dattijuyar banza, ke Inna kiji tsoron Allah tsofai tsofai ai idan lokacinka ya wuce to ya wuce,ko kara'i kike yi ne? Hajiya Tagwadas ce tace Kai Jamilu dalla rufe mana baki,Mummy ko ta tasu bata yi ba bata San ma Allah yayi mutane ba a wajen a haka itace me saukin Kai. Tagwadas ta Fadi a gabanta tare da mika gaisuwa kamar taga sarauniya tace ranki ya Dade ajiyar Dana na kawo miki Dan kawata ce ki dan bashi dakin zama ya zauna kafin naje na dawo,Naila ta bude baki mamaki ya kamata,zata yi magana Tagwadas tace karka ce komai Jamilu zamu raba gari,Mummy tana ta bulbulawa huhunta shisha tace okay fine barshi kije,tace godiya nake uwar dakina,kudi a zube a gefen Mummy ta irgo wasu ta mikawa Tagwadas tace ya mutan kauye? Tagwadas ta furta Naje kauyen waccen satin kuwa suka ce a gaishe ku,hannu ta daga mata tace ya isa tashi ki tafi,ko kallon Naila bata yi ba,Naila tana kallo Tagwadas tace Kai Jamilu ka zauna a nan zanje na dawo,Naila ta tabe baki tace to tare da cakewa a Jikin sandarta tayi wata tsaiwa akan sandarta yanda Fulani ke yi,Mummy Yan aiki ta kira tace gashi Nan ku kaishi masauki ku bashi abinci ya koshi a nuna masa komai,Naila dai tana kallon ikon Allah. Me aikin ce tace muje ko part din maza ta nuna mata, sannan ta kawo mata abinci ta nuna mata toilet a cikin dakin sannan ta fice,Naila taci ta koshi tayi wanka ta kulle kofar da key sannan ta canja kayanta na mata doguwar riga marar nauyi ta material tare da saka hijab ta gabatar sallolin da ake binta tayi addua, bayan tayi Sallar Isha ta kwanta bacci dake dare yayi. Bata farka ba sai washe gari da safe bayan tayi Sallar asuba take ta koma bacci tana sharara uban bacci har 11am sannan yunwa ta tasheta,wanka tayi ta sake nannade kirjinta ta manne da Seletape ta Maida kayanta na Maza Wanda ta zo dasu a jikinta, kayan matan Kuma cikin Inda ake ajiye kaya a dakin sip Nan ta bude ta boye su a ciki sabo da kar a kamata sai ta bar kayan mazan kala daya kacal da magungunanta na siyarwa na gargajiya duk suna cikin Jakarta,ta nufi part din Mummy,tazo shiga kenan taji suna ta fada da mijinta. Mijinta Alhaji Aliyu yace wallahi aure babu fashi sai nayi shi,ni Kuma baka isa ka Kara aure ba sai dai idan bana raye ko baka raye,Kai zan iya kisan Kai,zan iya kashe ka na kashe kaina wlh,indai ka Kara auren Nan sai kaga ba dai dai ba zaka San wa ka aura,ba a abinda kika isa kiyi karamar Yar iska,tace to mu zuba mu gani waye zaiyi kasa,yace mu zuba ya fito a fusace ya kusa yaci karo da Naila tace cikin Muryar maza Sannu kayi hakuri,Ina kwana? Hannu kawai ya daga mata ya wuce abinsa dake gidan ko Maza ma free to enter ne. Palon ta shiga da sallama ta samu Mummy ta zube a kasa tare da Kifa kanta a Saman kujera tana rusa uban kuka,Naila tace akan kishiyar wlh kin bada mata ai ko ni Jamilu da ace macece ni to bazan yi haka ba,baki hadu ba,Mummy kishi na cinta ta manta ma yaro ne Jamilu sai tace baza ka gane ba,wlh wlh tunda na aure shi bai fi a irga ba muke saduwar aure bashi da lafiya gabansa baya aiki sosai gashi ban taba haihuwa ba duk nayi hakuri dashi na zauna a haka shine zai min kishiya,Naila kamar babba tace share hawayenki Waraka tazo miki Allah ne ya kawo miki magani har gida Inshaallah daga yau sai kince Hallare ta isheki,Dan Nan mene Hallare? Naila tace Abar da kike kuka a kanta. Naila taci ga yanzu ni Kinganni sabo da sanin kan aikina ba kalar da ban sani ba,ke me ya kaiki auren gajere?,irin tasu fa shape din kubewa garesu,kin san okro? Kubewar Miya Banda me kahon barewa,kin san a kubewa ma akwai doguwa to ba kalar doguwar ba, Yar gujub din itace irin ta mijinki,Ina ganinsa nasan tasa ba pole bace,ni fa muna hada Ido da namiji to tsirara nake ganinsa, harda tafa hannu tace duk wani Dan uwana namiji zigidir nake ganinsa,Mummy tace wallahi Dan nan ta megidana haka take kubewa sak,ah na fada miki ai muna yin clashing dashi na hango shi tumbir Zigidir, Mummy tace Allah da baiwa yake,Naila tace a daji na girma ni a Nan fagen na kware,ai gado nayi a wajen kakana tun na goma Sha biyar baya da suka shude sana'arsu ce,ba wanda yayi gado a kaf dangin mu sai ni nan Jamilu,Ina bada magani idan ta kama ma dole sai na gani to sai na ganta nayi mata aiki da kaina da hannuna,Hajiya ta saki baki tana kallon Jamilu,Naila tace ae fa idan ta kama to sai kalleta,ta nuna idonta da hannu tace akwai wani sirri a idona Ina kallonta lalurar dake wajen zata fito sabo da taga abinda ta gani a cikin idona. Tace kina so na baki maganin ki yarda da Allah,bani zan warkar dashi ba Allah ne amma idan ya zama Sila sai Kiga kin dace,Mummy tace kawo na gani,akan sana'ata kice sai na kawo kin gani ma,in kina so sadaka zan baki in bakya so ki bar min abina wannan maganin da kin san aikinsa da ko million nace siya zaki yi. Fita Naila tayi ta bude Jakarta ta kwaso su gasu nan a kulle a leda Dan mitsil mitsil gari ne green da wani red,ta kawowa Mummy tace gashi wannan kala biyu ne,Dan girki zaki Masa shi kadai dai dai cikinsa ki juye Masa ki tabbatar ya cinye tas shike nan daga lokacin ki tafi bedroom ranar kika yi wasa sai an kaiki asibiti an miki dinki,Mummy dai badan ta yarda ba ta karba,Naila tace to ai kunyi fada ta ya zai ci girkinki yau? tace kiransa zanyi na bashi hakuri,kina tunanin Hakan zai sa ya yarda Dake ai zaiyi tunanin da wata a kasa wai ya kike hakane kin fa haife ni duk da ni namiji ne amma baki da wayo,Mummy ta Kalli Naila da sauri wannan gatsali da yaron yake yi sai kace danta Spark babu mutunci a harkar su. Naila tace ki jira shi ya sakko da kansa sannan ki Dan bashi hakuri sama sama sannan ki sa Masa amma da wuri haka ai sai ya raina ki,nifa da ace ni macece ba Dan iskan namijin da zanwa biyayya ni mamaki ma kuke bani da kuke nacewa mutum haba,Mummy ta saki Baki tace ikon Allah kai nifa na haifi yayanka ma ko yayarka ta biyu bare kai,ka kula kana gidana Ina taimaka maka da abinci kana fada min magana ba ladabi,Naila ta kalleta tace bani maganina na bar miki gidanki ni haka nake Ina da kirki Ina da zafi, kaina da kwari idan na birkice hmmm. Mummy sama ta haura abinta Naila ta baje a kujera kamar gidan ubanta harda kiran Yan aiki,wata tazo a ciki tace zubo min abinci ki hado da hantar kifi, Yar aiki tace babu hantar kifi,tace to hantar kaza fa? Babu itama,zabo? Babu hantar zabo?,Naila tace shima comon zabon abin banza? tace ae,tace to ta Dan maraki? Akace babu,tace ta rago fa? Yar aiki tace sai ta Sa gaskiya,Naila tace uhm uhm bana cin Naman Sa sabo da ai cin Amana nayi shanu dabbobinmu kawai sabo da cin Amana naci namansu Bada ni ba,Yar aiki tace sai kace me bautar saniya, a'a daga India nake Naila ta furta da Muryar maza,Uhmm me zan kawo yanzu? Nasan ma babu Koko kawo min abinda kuka dafa banda shayi. Naila dai tana gida har kwana uku suna shiri da Mummy sabo da maganin da Naila ta bata,Kuma mijinta ya fara sakkowa sun ma kusa shiryawa gaba daya shi yasa yau Mummy zata Masa girki da magani,taci gyaran jiki sosai za a angwance,yau wankan data dauka ma na musamman ne, Naila tana kallonta sai shanawa take a gidan masu hanu da shuni har yanzu Kuma bata ga wani namiji yazo gidan ba basu je gidan sojojin ba,ta dai kira Mohsin ta fada Masa komai normal. Mummy Dan faten wake da doya tayima Alhajinta yaji kifi,Yana son kifi iya cikinsa yanda Naila tace haka tayi,part dinsa ta nufa ta Kai Masa yace zo Halima,ta koma zata zauna ya jawota jikinsa yace Hali dubu tawa ko kefa ai gwara da kika hakura nayi auren mene aciki kece fa ta gaban goshi,wallahi ba wacce zan so sama da ke a duniya,Mummy tace uhm ta kakalo murmushin dole tayi dai tace ci abincinka ko na baka a baki,yace da zan fi son Hakan,ta dauki spoon ta fara bashi a hankali Yana ci,har ya kusa cinyewa bai sani ba sabo da dadi sai da ya cinye tas sannan ya Sha ruwa sosai,har zai kwanta yace naji na gaji ne sai ya dauki carbinsa Yana tasbihi ya kwanta a Saman bed dinsa,Mummy ta kwashe kwanikanta tas ta fice ta wanke Kal ta Adana sannan ta koma wajen me gidanta,carbin ta samu ya jefosa kasa tana zuwa ta daga hannunsa taji ya saki alamar ya mutu rai yayi halinsa, murmushi ta saki tace akan kamin kishiya wallahi gwara ka sheka can Kai ka isa mutumin banza butulu,Kuma dole group na company naku su ajiye million goma in Sha bushasha ta,Hannu ta Dora a Kai da kururuwa ta fito tana ihu tana bako ya kashe min miji,Magani ya bani na karfin Maza ashe guba ya bani Mummy ta zunduma waje ta tara mutane ta kirawo makwafta,ta hau kiraye kiraye na Yan uwa da abokan arziki sannan ta kira police suka dungumo gidan, gida ya cika makil,Har Hajiya Tagwadas ta kira a waya ta taho hankali tashe domin ita har ga Allah burinta ta samu shiga a cikin masu kudin danginsu ta dinga samun kudade shi yasa ta kawo Naila ko zata Saba da su ta samu saurayi a cikin Yan gidan tunda suna yawan zuwa gidan sannan tasan watarana Mummy zata iya tafiya da ita cikin dangi kuma sai suka canja su gwada maganin ko Mummy zata dace mijinta ya warke ta haihu. Naila bata gane batu ba,sai da Mummy ta shaketa tare da kifa mata Mari tana jijjigata tana cewa matsiyaci ashe maganin kisa ka bani ka kashe min mijina ta dinga zabgawa Naila Mari, Naila zuciya ta ciyota ta dauki sandarta ta bugawa Mummy iya karfinta a kanta Nan ma Mummy da sharri ta sulale ta fara suman karya farrrr farrr, Naila ta jefar da sandar ta haye ruwan cikin Mummy ta dinga rama marinta mummy duk ta shanye Marin nan wai bata sani ba suma take, Naila ta daga hannaye sama tace a tafi dani da hujja Allah shine shaidata,wacce Bata San alkhairi ba butulu. Da ace baki saka Masa guba ba maganin Dana baki kika saka Masa wallahi da aurenki ya daidaita maybe ma ke da kishiya shike nan watakil ma ki haihu kinwa kanki, ta ciro takalminta ta bugawa Mummy a Baki baki ya fashe amma duk Mummy wai suma take bata sani ba bayan tana Jin komai. Mutane kafin kace me gida ya cika dam ko Ina manya Maza da mata,ga dangi ta ko Ina suna ta parking motoci ta bangaren mata da Maza,da kyar aka banbare Naila daga kan Mummy, kuka ta saki taje ta shaki Hajiya Tagwadas tace Allah ya isa d...da ...da .kika...kawo ni Nan...duk kafin kace me sojoji ta ko Ina a gidan matasan samari hadaddu suna ta dira dangi, a tsakiya aka saka Naila duk an zagayeta ana kallonta mutane har sun firfito da waya,ba Wanda ya gane macece,Misam ne ya Dana bindiga yace wallahi duk Wanda ya daukar mana hoto sai na harbe shi,ai kowa a tsorace yayi kasa da waya wasu ma jiki na rawa suka kashe wayar,Mummy dai tana can mata suna ta yayyafa mata ruwa da ta farfado tace wayyo mijina sai tayi farrrrr luuuuu da Ido sai suman karya, suna ta fama sai da kyar ganin za a gane ta sannan ta farfado gaba daya ta kurma uban ihu ta fado cikin mutane da gudu ta isa Inda Naila take ta Kai hanu zata shaki Naila,lokacin Naila zuciya taci karfinta hannunta ta rike gam iya karfinta ta lankwasawa Mummy yatsu,Kara da Ihu Mummy ta tsala tace a dake ka a hanaka kuka ga Mari ga tsinka jaka, ta sake Kai daya hannun Naila kamar Dan biri tayi tsale ta dane Mummy ta shake Mummy,Misam a ransa yace tunda yaron can yake fada haka yana da kamshin gaskiya ya kamata ayi bincike me tsanani. Mummy ta kwace kanta da kyar tace namiji ya rungumeni Kuna kallo wayyo...namiji ya rungumeni fasiki ne, Naila hawaye baya tsayawa a kumatunta Taga dai Maza manya sun shiga part din Alhaji Aliyu ana Masa sutura, da kanta ta taka gaban police da suka shigo ta mika musu hannayenta biyu tace cikin turanci ku tafi dani muje nasan Allah zai fitar Dani,sai lokacin kowa yayi mamakin Jin turancinsa ba kowa ne ma ya iya irin nasa ba Dan kuwa Naila ta iya turanci ba karya. Yan sanda suka sa mata sarka a hannu ta shige mota da sauri domin kallon da ake mata gwara ta shiga motar taji sauki tsoro take ji kar a gano macece ce shine damuwarta kawai, suka ce ai kuwa duk mutanen Dake gidan abin ya faru sai an tafi dasu har Mummy, Tagwadas itama kuka take domin itace ta jawa Naila wannan masifar haka ta daka tsalle tace nima a tafi dani,sai masu gadi suma an tafi dasu,Mummy tana an kashe min masoyi ta shiga motar Yan sanda aka tafi dasu,sai Yan uwa a gidan suna zaman makoki aka Masa sutura aka kaishi makwancinsa aka ci gaba da zaman makoki,wayoyin Ashraf Spark sunki samuwa dama haka yake yi ya tafi waje bazai kira kowa ba,da yawa ko number dinsa ta Nigeria wasu basu da ita,ko ka kira ma sai yaga dama zai dauka. Sai Kamal aka sanarwa ya sanar Masa,yace shima Bai kirashi ba,Daddy yace to idan ya nemeka ka fada Masa tunda shi bashi da hankali,Dake da yawansu sojoji ne wasun su duk basu wani ji abin sosai ba sun Saba ganin mutuwa da kisa da cases daban daban. Bayan kwana uku ana bincike amma Naila baza ta fita ba Sam, gaba dayansu case din kotu aka mika su,amma Mummy sai da tayi kutun kutun aka Maida karar can kotun Kano sai kudi take kashewa lallai ayi sauri a yanke hukunci kar bincike yayi tsanani a ganota. Sanda aka sanarwa da su Mohsin me ke faruwa hankalinsu ya tashi matuka ba kamar Mohsin da suke shiri da Naila,yafi kowa shiga wani hali sai Abbansu shima ya damu sosai,Umma kuwa bala'i ta hau yi tace Yar iskar yarinya ce bata Jin magana,taurin Kai da ketare maganata shi ya jefa Naila a wannan halin,nayi Imani ko kaffara bazan yi ba kin Jin maganata da Naila ke yi shi ya jawo mata sai da nace kar ta siyar da maganin Nan bana so Bada yawu na ba,amma jarabar taurin Kai da jahilci da hauka shine ya ja mata ai gashi Nan hukuncin kisa za a yanke mata Allah yasa ba ita kadai na Haifa ba,nayi nayi tayi aure gata da masoya taki ji ai gashi Nan,Kuma wallahi babu Mai zuwa Kai mata ziyara a nan gidan sai taji jiki a gidan yari. Abba yace koma mene ke kika jawo ke kika turata,to na turata baza kaje ko kotun ba wallahi,ance an kawo shariar Kano to baza kaje ba,nima baza ni ba Kai duk gidan Nan,Hidaya tace Haba Umma ke kika haifeta fa Dan Allah kiyi hakuri sharri aka mata wlh baza ta iya kashe wani ba,shima kaninsu yace wallahi sister baza tayi ba ni dai Ina tausayinta,kanwarsu ta karshe itama tace nima haka bana bayan Umma. Umma da bala'i tace to naga Wanda zaije kotu ko an yanke hukunci naga me zuwa ziyara gidan yari,Hidaya tace nidai ance soyayyar Uwa da yaranta daban ne amma ke Umma taki ba haka bane, Umma jaka ta dauka ta fice an rasa Ina take zuwa tunda cikin ya Dan Kara girma Umma kullum sai ta fita ta dawo ko ina take zuwa oho Kuma idan zata dawo sai a ganta da fara'a ashe warin gardi take shakowa ko warin taba sigari. Mohsin Kam baya iya bacci sabo da halin da Naila ke ciki kullum a cikin damuwa yake,gashi su ba masu kudi bane sai rufin asiri,ita Kuma Hanan matarsa ta takura Masa ita baya mata soyayya baya kulawa da ita sai tunanin kanwarsa,bashi da lokacin fada da ita sai dai addua da yake faman yi Allah ya fitar da Naila. Gashi Umma ta Hana kowa zuwa kotu har sai da Alkali ya bukaci ganin iyayen Naila sannan ala dole yau za ayi zama na biyu a kotu shine Umma,Abba da Mohsin suka halarci kotu,ana jiransu ana cewa zasu shugo aka yi yuuuu dangin Mummy da na mamaci mijin Mummy suka zuba musu Ido,ga sojoji a kotu da kaki duk a layin Mummy suke tun a Nan Mohsin a ransa yace Nailansa baza ta kubuta ba dole tayi prison,sai dai ko nan gaba Allah yayi ikonsa. Naila tana tsaye a cikin Inda Wanda ake tambaya ke tsaiwa ta Kalli Umma suka hada Ido,Umma kuka ya taho mata tayi sauri ta dauke kanta sabo da uwa ai dole uwa ce,Abba kuwa tuni Yana ta sharbar kukansa dama kadan yake jira,Mohsin ne ya Kalli Naila tana Nan da riga da wandonta na Maza,suka ga ta koma namiji ko hular babu a kanta an cire a Inda take tsare, dama Tagwadas ta fada musu komai tace su rufa mata asiri kar kotu ta sake ganowa macece tayi shigar Maza Naila baza ta tsira ba za ace lallai tayi kisan me yasa tayi shigar Maza. Naila Mohsin ta kalla idonta ya ciko da kwalla ta shanye kukanta sai hannu ta dagawa Mohsin tana murmushin karfin hali, an hana magana ba dalili amma sai ji aka yi tace Yaya Sandata itace gadonka tana gidan munafukar nan wacce ta min sharri,magana alkali yayi ko kulashi bata yi ba tace Yaya ka tabbatar ka dakko sandar nan tana dakin da aka bani ka rike ka dinga tunawa dani kafin na dawo,Abba ka daina kuka zan dawo fa Inshaallah verysoon ana yanke daurin rai da rai Banda ni ban aikata ba Allah zai fitar dani ko Bada sanadin kowa ba,ka rubuta ka ajiye kamar na fito,ku daina wani damuwa ni jajirtaccen namiji ne, zuciyata da karfinta zan iya da gidan yari ko sojoji ne a ciki fitowa zanyi bare wasu gandrobobi,Ni Jamilu na fada muku ko ta Yaya sai na fito Dan bakin ciki sai dai ya mutu ta Kalli alkali ta karasa da gwalo tana Masa gwalo . Naila tana ta masifa a kotu ko alkali shuru yayi Yana kallo wani abin ma dariya Jamilu yake bashi sai ya ganshi kamar mace in yana wani abin,ta Kalli su Misam da sauran matasan kyawawa kamar su suka yi kansu ga kudi,tace kartan banza kartan wofi kunyi kunyi kyawun banza banza,sojanku bai da amfani tunda baku da CCTV, baku iya kama me laifi a family dinku kunyi asara,Kuma wallahi idan na fito a kanku zan dira duk sai na fanshe wahalata ta gidan yari,haka kawai ko uwata bana yiwa aiki zaku sani bautar iska a gidan yari,ta Nuna Mummy tace kanki kika cuta,naji ana ta zancen wani Dan iskan danki a nan wai Ashraf ku fada Masa sakona kafin na fito ya saurari zuwana gare shi har ta kansa zan bi,gwara da naji kinfi sonsa zaku ga tsiya,Naila bata San Spark ake cewa Ashraf ba,bata ji sunce Spark ba gashi baya kasar ma amma ta dauki Karan tsana ta dora Masa tace a kansa zata huce. Mutane suna ta kunshe dariyarsu,Alkali kuwa sai da ya Dara a wajen,Sabo da ba wata hujja Naila bata da hujja yaso ya kubutar da Jamilu amma rashin hujja shine sannan yaji kudi ta wajen Mummy ta antaya Masa kudade, Kuma ba kotu ce ta musulunci ba bare yace suyi rantsuwa. Lauyan Mummy daga ya tambayi Naila Abu sai tace ae hakane nayi, in ta gaji da tambayoyi tace na gaji ni ku yanke min hukunci na tafi na huta anbi an isheni, Duk da haka ba a yanke hukunci ba sai da Alkali ya dake sharia yace sai an sai an sake zurfafa bincike,Nan ma Mummy ta saki kudi ta karkashin kasa. A zama na uku binciken gawar tun kafin a binne Gawar da aka auna an tabbatar guba Alhaji yaci ya mutu,sannan an dakko jakar Naila an kawo kotu an tattara maganin gargajiyarta an Kai an auna suma suna dauke da sinadarin guba Kuma irin wacce Alhaji yaci ya mutu,Mummy sai murna take tasan kulla kullar da tayi,babu yanda za ayi da Naila dole hukunci ya hau kanta,ita ta matsu ma a yanke mata hukunci ta huta da tsareta da akeyi cikin Wanda ake zargi sannan tsoro take ji kar a gano ita din macece, dole Alkali ya yanke mata daurinta na rai da rai a gidan yari yace kamar yanda ka furta in kana da gaskiya Allah zai fitar Da kai kayi lafazi me kyau kana da tauhidi Jamilu. Naila tace oho Kuma dai nidai bazan ga mutuncinka ba tunda ka kare sharia da wuri ba wani bincike,a wannan na karshen Mohsin ne yazo kotu kawai shi kadai,baiyi kuka ba,Naila ta kalle shi tace karka yi min Kuka ni ai zaka dinga zuwa ziyara, ni Namiji ne me dauriya, Ma'aikatan ne suka tasa keyar Naila wato Jamilu gaba,Zasu wuce ta gefen Mohsin ta dafa shi tace sai kazo ziyara ranar akwai shoki wlh, Yaya ba komai karka damu....karka damu Yaya.....zan rike kaina, a haka aka wuce da ita Jikin kowa a sanyaye,babu Wanda baiji Tausayin Jamilu ba,Shariar Sam da ganin yanda aka yita kasan alkalai da lauyoyi sun Sha kudi,kowa Yana da kokonton ba Jamilu ne ya aikata ba da alamar tambaya kawai babu mafita ne,ga Mummy ta iya kulla kullar tsiya. Mohsin ya fito zai hau lifan dinsa Yana goge kwallarsa da handkerchief Misam ya dafa shi ya tsaya,hannu ya mika Masa suka gaisa,yace karku damu ku bari danta ya dawo ya iya kwatowa mutane hakkinsu Yana da tausayi na tabbatar da Yana kasar wannan abin bazai faru ba baza a kulle Jamilu ba, Mohsin yace kaddara ce ba damuwa,bani number Dinka sabo da duk halin da ake ciki gaba zaka ji,Mohsin ya bashi number suka yi Exchange sannan kowa ya tafi,su suka bi jirgi suka koma Abuja,Mohsin yayi gida. Yana shiga gida ya iske Umma tana ta kuka a Palo tana cewa duk rashin Jin Naila ne ya jawo gashi Nan nasan ma an yanke mata hukunci,Mohsin yace ai kuwa sai dai ayi mata addua,wlh ba Wanda zaije mata ziyara da wuri tunda taurin Kaine da ita taurin kanta ya ja mata,Abba Yana zaune ya zuba tagumi Yan gida sunyi jugum jugum ana ta zuwa musu jaje,Matar Mohsin tana zaune a gidan da yarta ko a jikinta ita a ranta ma Allah ya Kara takeyi ta tsani Naila,Hajiya Tagwadas itama tana gidan wajen Umma harda zazzabi tace jarabar kwadayi na ne ya kaini, gashi ta hannuna abin ya biyo wayyo ni Tagwadas Ina zan sa kaina,Mohsin ficewa yayi kawai ya tafi gida. Spark bai San komai ba sai da yau Allah yasa ya kira Kamal,Kamal ya haushi da bala'i yace wallahi abinda kake yi ba tsari bai dace ba,sai ka bar me kake yi ka dawo Nigeria Mijin Mummy Dinka ya rasu,kamar saukar tsawa haka Spark yaji maganar, yace me ya same shi? sai da cuta ake mutuwa magana baza ta yuwu a waya ba malam kawai ka dawo kasar sai kaji komai. Spark kashe wayarsa yayi ya kira Mummy tana kallo taki dagawa tayi fushi da shi,kiran duniya taki dagawa,Mima ya kira duk suka ki dagawa,kowa ya kira a family bazai daga ba,sabo da ya batawa mutane rai,a ranar da yamma ya tattara ya sauka a Nigeria, Kamal yaje ya dakko shi a Airport suna tafiya Yana bashi labarin komai tiryan tiryan har ya gama Jin komai da ya faru,yace wannan yaron karya mummy ta masa,ai shi yasa aka so kana gari time din cewar Kamal. Spark ya furta yanzu Yaron life in prison? Wlh baka ganshi ba son kowa kin Wanda ya rasa kyau dai a wajensa har da na siyarwa wlh kamar mace mace,tsaki Spark yaja yace ana zancen hankali sai ka kawo shirme, bari zanbi a hankali Inshaallah wannan yaron bazai yi life in prison ba,idan Mummy ce ta aikata gwara ita tayi zaman gidan yarin. Naji mutuwar nan sabo da mijin Mummy shi yace na daina Masa magana,na biye Masa sai watarana kawai nake Masa sannu amma baya amsa min ban so Hakan ba bro gashi ya wuce,ban kyauta ba,Kamal yace shi yasa aka ce a dinga hakuri da rayuwar duniya yanzu gashi nan ai ya mutu,idan ance ka canja hali Kai a'a. Ya isheka Kamal a cikin zafin mutuwa nake karka dameni cewar Spark,mutumin nan sai na bi Masa hakkinsa,Allah sarki rayuwa,Kamal yace watarana mutuwar kanmu zata zo,a fusace Spark yace kanka dai Banda ni,yaushe nazo duniyar ni yaro Dani,Kamal ya dinga dariya yace ake dauke jariri ma karewar rashin dadewa a duniya,Ashraf yace to na ebo shekaru da yawa inshaallah A haka suka karasa gidan Mummy. Labarin abinda ya faru kenan Naila ta tsinci kanta a gidan Yari bangaren Maza. Ci gaban labari. Free page Masu bukatar siya 300 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger ga number ku nemi wannan +227 90 79 59 39 Sharhi please AsmaBaffa [12/5/2023, 2:05 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI 16-20 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA GARE KI❤️ AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Najida Aliyu Bicca Mhiz Awwal *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI 08089965176 07084653262 Yau ma akwai kidan koroso da rawa kusan kullum sai an musu kidan koroso da rawa a gidan yari amma iya bangaren masu daurin rai da rai watarana harda Yan solo ana kawo musu domin nishadinsu,wani lokacin Kuma akwai ranar Yan drama suma suna zuwa ciki bangaren Yan life in prison a musu sabo da nishadi,yau ranar koroso ce za ayi da yamma har zuwa magriba. Ko wanne yazo Inda Tantiriya Naila yau tazo tayi kallo itace bakuwa, Naila tace ba kidane a gabana ba in fita daga gidan nan shine target dina,duk kansu Jin Jamilu suke a shashasha,Dan Indo Yana Shan sigari yace idan ka fita kayi magana na baka babban aiki wlh,kaje a baka bindiga banza ka zauna ana maka sharri a banza kayi na gaske akwai binda Dan kutmar...kai Allah, Naila dariya tayi tace Allah ya tsare ni da kisan Kai tana maganar Yan Daudu harda shanye hannu, tace ni Jamilu duk wani iya shege Dani ake farashi,ai mune wakilan shedan ehehehayye...Dan Indo zuciyarsa ta buga wani birge shi Jamilu Dandaudu yayi,haka kawai yaji Yana masifar kaunar Jamilu,a ransa yace Ina ma mace ne Jamilu,ko ace ni Dan neman Maza ne da na kwashi harka a wajen Jamilu. A hankali ya faki idon Naila Tantiriya ya rike damtsenta tare da jawowa,yaji wani laushin masifa ya wani jawo shi talau,ashar ya dura tare da ja da baya ya dafe kirji Yana kallon Jamilu yace amma Kai tun a cikin uwarka dama Dandaudu ne?, Naila ta tsuke baki tare da furta tunda na fado duniya ni dama babarmu tace kukana da nake yi maimakon aji Inya Inya sai aji Ina cewa Zaniiiiii....Zaniii....idan na shide sai aji kukan ya canja sauti Dan.....Dankwaaaaaa......liiiii....DanIndo ya kwashe da dariya, Muler Dake gefensu Yana Jin hirarsu Yana ta dariya yace Kai Jamilu amma uwarka ta haifo Dan iska,Naila tayi fari da Ido tare da shanye hannu tana tsuke baki ta wani lashi labbanta sannan tace ya ranka ka daina gatsa sunana kamar kana gatsar rake ka kirani da Jamilu Tantiriya haka nake,sai ta dauki mintuna kafin tayi magana sai ta tsaya ta gama karairaya da wani lankwashewa sannan take magana. Wani me suna Farau Farau shine ya Kalli T.k ya Masa rada yace nifa tunda aka kawo yaron can Jamilu wlh na fada matsananciyar kaunarsa ni ba me neman Maza ba abin nan Yana damuna,Tk yace abinda zan fada Maka ka rigani kenan wlh abin Yana damuna,kusan duk mutanen gidan Nan kaunar Jamilu suke anya ba asirin farin jini ne da shi ba kuwa,Cikin rada Farau Farau yace kaga kaga kalli Yana murmushi Kalli... Dan Allah baiyi kama da mace ba? Tk yace a macen ma full option,ance jikinsa laushi kamar me,muje mu taba Muji,Muler da Tk suka taso da niyyar taba hannun Jamilu su ji,sai kuwa Dan Indo yaji wani uban kishi ya make hannun Muler yace wlh kana taba Jamilu sai na rushe Maka hakora,sun san DanIndo sai suka koma Inda suka taso,Naila a ranta taji dadi Sam DanIndo ya tsaya mata ba Wanda ke kawo mata wasan shirme sabo da suna ganin abokin Dan Indo ne. Naila ta juya ta Kalli Dan Indo tace Ina baka labari abokina,yace Ina jinka,ai Ina fada Maka ni idan nazo waje shedan ya kan bace yace oga tazo har gisuwa yake kawo min ida na shirga wata tsiyar,badan gidan yari ba da yanzu na kashe auren Yaya na, amma kisan Kai bada ni ba,Dan Indo ya furta mene a cikin kisa ai kawai Wanda yayi akuya kawai ka caccaka Masa wuka,ai ni billahillazi da me zarto nake amfani cewar wani me suna Baballe da ya tsomo musu baki, shi da yake babban Dattijo ne ma,ya kunna sigari yace maganin shege sai Dan Banza Tantiriya Jamilu,ai karka sake a kawo ma raini ko a gidanku ne,Naila tana Jin halin kowa iri iri. Tunda tazo gidan yari Dan ragowar tsoronta ya gudu, Uban Dawa yana wajen yace ni ka san daga Ina tsiyata ta fara? Maza nakewa fyade,in ketawa Namiji haddinsa ba komai bane duk girman gardi nayi niyyar lashe Masa Timber karya yake ko ubansa waye,Baki suka hada suka yi wata shaharriyar shewa da ihu harda,suna da masifar yawa a wajen sun hada uwar daba,wani da ake kira da Goje yace ke Tantiriya wanne tsiya kika yi a kasar Nan ta alfahari? Wacce kai da kanka Jamilu idan ka tuna kake jinjinawa kanka? Naila tace Ni Jamilu nine wanda na saka Budurcina a caca tun farkon fara Daudu nawohoho suka furta kamar Wanda suke shuka abin arziki haka suke hirarsu, Fitsara da rashin mutunci a cikinsu ba a magana,akwai Yan iskan da su tsirara ma sukeyi watarana a ciki uban kowa ya gansu,duk wani sabon me laifi da aka kawo shi gidan yari Wala mace ko namiji tofa kowa sai yaji labarin an kawo sabo, sai Kuma an San waye,duk iskancin mutum akwai Wanda ya ninka shi sau dari a ciki,suna zaune Naila taja DanIndo da Goje wanda suka fi mutunci tace kwana nan zan bace a gidan nan,Goje yace ta wacce hanya Tantiriya? Naila tace ta bangaren Mata zan koma nayi shigar mata,dariya suka saki,tace wlh da gaske nake,ta bangaren Mata Anfi samun damar guduwa idan ta kama,daga part din Mata sai bayan Daji Kunga kuwa sai fecewa,Goje yace ai kuwa kana haurawa zaki karairaye, ka Kalli uban katangar gidan,tunaninka katangar banza ce,a banza zaka ga kartai sun kasa tserewa, gashi yanzu an Kara kwalabe da wayoyin shocking kana tabawa sai mutuwa,Naila tace bazan yarda daku ba,to munji yanzu ta ya zaka shiga bangaren matan har ka zauna ba a ganeka ba,Bari zaku gani bari yayana yazo zai kawo min kayan Mata ku gani. Bikin Spark an saka rana an saka bikin a kurkusa, babu bata lokaci Mummy ta matsa Masa ba yanda ya iya,sai masifa yake yi,yau gidan su Asmau yaje har gaban iyayenta ya musu warning yace idan kuka aura min yarku ba ruwana da Yar uwa ce zan iya kashe ta nine ajalinta gwara ma ku janye ato ba abinda zai hadani da ita ya fada ne Dan ya tsorata su a fasa auren,yaci gaba da furta me zanci da yarku bana sonta ko dole ne ana so dole ne Dan kawai Kuna Yan uwana sai ku takura min. Baban Asmau kuwa masifar son 'ya'ya ne da shi,sai abinda yaransa suka ga dama shi suke yi ba a yiwa yaransa fada bare ace ba a sonsu,shi indai kana son yaronsa to ka gama da shi,tunda ya fuskanci Spark baya kaunar yarsa shike nan ya tsani Spark yake mugun Jin haushinsa,sabo da yaga iyakarsa shi yasa ya dage ayi aurensa da yarsa ko tsawa idan yayi yarsa ya sa a ransa sai ya daure shi,sai yayi amfani da mukaminsa da hanya da kudinsa yaga karshen Spark a duniya, Suna jin Spark ya gama masifarsa ya fice ya bar gidan tare da shiga motocinsa suka bar gidan,Baban Asmau yace ni Kuma bari naga karyarsa bari a dawo da bikin nan da sati daya idan ya isa ya mata ko tsawa ya gani ni Kuma ba rangwame wallahi sai ya kare rayuwarsa a gidan yari Kuma bazan ma barshi a gidan yarin Abuja ba kar ma suje suyi cin hanci,l,Lagos zansa a batar da shi,ni dama bana son yaron nan tunda ya taba kwace min wata Kwangila da gomnati ta bani. Kawai Baban Asmau sabo da shima babban Soja ne sai yace a dawo da bikin sati daya,Spark sai labari yaji wai an dawo da bikinsa sati daya,a fusace ya tafi gidan Mummy, shi yayi driving shi daya yana shiga ya samu Mummy a palonta tana takaba amma Dan masifa sai tayi bikin kamar ba me takaba ba har lallenta take yi, ya durkusa a kasa a gabanta,haka kawai ya fashe da kukan karya,yana hawaye yace wlh bana sonta Dan Allah karku aura min ita,bazan iya rayuwa da ita ba,ni bata min ba,Mummy ko kissing nata bazan iya ba bakinta ya min girma sai ta hadiye min bakina Kinga nawa Mummy ya turowa Mummy karamin bakinsa,yace ki tuna na Asmau kamar kofar ShopRite ya sake fashewa da kukan karya tare da Dora kansa a cinyar Mummy,a boye Kuma Dariya yake, Dariya Mummy tayi ta rike hannayen Spark tace yau Spark da hawaye akan mace,yace wlh bana son ganinta ko a hanya bare ace zan aureta,ni Spark ace za a min auren dole wlh bazan shiga gidan ba ko an kaita gidana. Mummy tace ka makara ka koyi sonta wlh yau saura kwana shida zaka ganta a gidanka,mikewa yayi Yana cika Yana batsewa hakarsa bata cimma ruwa ba,sai ya koma spark dinsa ya daure fuska Yana kunkuni ya fice cikin fushi dama kukan karya yayi ko za a tausaya Masa sai gashi ba nasara. Spark Yana ta bincikensa akan Case din Naila ya zaiyi ya fitar da Jamilu a gidan yari ga matsalar aurensa,kamar wasa biki yazo ranar Friday za a daura Kuma a ranar za a Kai amarya ba wani biki za ayi ba sabo da Mummy tana takaba,Spark har ya hakura ma yace Allah yasa haka shine Mafi alkhairi ya zaiyi. Ana gobe daurin aure tare suke da Kamal suna Hira, Spark yace na kyale yarinyar Nan sabo da son da take min,taci darajar Sona da take yi amma fa bazan ko hada room da ita ba wlh har ta gaji tace na sake ta shine kawai adalcin da zan iya,ni zan hada jiki ne da wacce zuciyata ke so wacce ta kwanta min a rai wacce bana kyankyami, Kamal zamuga wace Yar sa'ar Nan Yar gidan waye idan Kuma Asmau ce zata sace zuciyar to,Spark yace hmmm ya Kalli Kamal yace zaka Gani inshaallah,ai Asmau bazan taba sonta ba,ni ba abinda ta min kawai Allah bai sa min ko digon sonta ba,hasali ma a duniya ba wacce na tsana irinta. Asmau kuwa Banda murna ba abinda takeyi,itakam shagali take matukar zata zauna gida daya da spark to rayuwa ta mata dadi ko da bazai kulata. Washe gari Friday daurin auren Spark dukkan Yan uwa da abokan arziki sun hallara har abokinsa Kamal duk sun dauki wanka amma ba ango yace bazai je ba wlh,mahaifinsa da Mima mahaifiyarsu sunyi iya yinsu yaki zuwa,haka aka daura aure ba ango,shi Yana Office ma aikinsa yake ya kashe waya kar ma ayi Masa Allah sanya Alkhairi,haushi yake ji in akace Allah sanya Alkhairi, zuwa Yamma aka Kai Masa Amarya sai kace dole,amarya anci gayu an hade,har aka watse ango bai zo ba,shuru shuru haka Amarya ta mike tayi alwala tare da gabatar da sallah sannan tayi Shirin bacci ta kwanta abinta,Nawwar a ranar a Office dinsa ya kwana ma bai je gidan ba. Asmau kuwa bayan ta kwanta bacci, sai da safe dangin Amarya suka zo zasu mata sallama zasu tafi garinsu amma sallamar duniya a palon ba a bude ba,har suka gaji tare da shiga ciki suka zauna a Palo nan ma shuru shuru,suka fara duba bedroom dinta sai kuwa suka hangota a kwance ta Kalli sama idonta a kafe,da sauri suka isa kanta suna tabata shuru har ta sandare ta kame, Dake akwai dattijai a ciki suka tabbatar ta rasu,wuyanta ga shatin igiya Nan da alama igiya aka sa tare da shake mata wuya har ta mutu,sai kuka da kuka suna cewa dama angon yace sai ya kasheta to kuwa da gaske ya kasheta shike nan sai bige bigen waya azo ango ya kashe Amarya ya gudu baya gidan ma. Hankalin kowa ya sake tashi a family gaba daya,iyayen Spark kowa suka tattaro sai katafaren gidan Spark, Kamal ma da gudu yazo gidan,iyayen Asmau kuka suke suna cewa wallahi baza mu yarda ba,mahaifiyar Asmau ta fada kan gawa tana kuka tace Asmau...Asmau na....wayyo ya kashe min Yata bai San zafin haihuwa ba, Mummy da gudu ta shugo gidan tana wallahi Dana bazai yi kisa ba ban yarda ba karya ne sharri ne ta Fadi a kasa tana kururuwa,Mummy a duniya tana son spark ko uwar data haife shi baza ta fada mata son Spark ba,kamar ranta haka yake,tace wallahi da nasan haka zaku ce bazan daure gindin Spark ya auri Asmau ba. Mutane ba Wanda ya yarda da Mummy duba da halin Spark da Kuma furucinsa Kuma an San baya karya shi yasa har iyayensa na gaskiya suka yarda, Baban spark shima Soja ne ya Kalli Baban Asmau yace kuyi bincike ku dauki mataki akan Ashraf ya girbi abinda ya shuka,Mima uwa to fa uwa ce amma Mummy ta fita son Spark itama tace idan an tabbatar shine a hukunta shi, sai kuka take tana cewa tabbas yara haihuwarsu jarabawa ce,mu iyaye muna ganin jarabawa akan yaran da muka haifa, Rafeeq zuwa yayi shima Yana ta al'ajabi amma bai yarda Spark zaiyi haka ba sabo da yasan halin Spark. Baban Asmau dama kadan yake jira yasa aka Kai gawa asibiti duk wani gwaje gwaje anyiwa gawa amma komai normal bata ci wata guba ba da wire ko igiya aka shaketa har ta mutu,Spark aka shiga nema lungu da sako babu Wanda yayi zaton Yana Office,sai da Yan sanda suka dangana da Building dinsa,gashi Baban Asmau ya musu alkawarin mahaukatan kudade na mamaki shi yasa suka dage. Suna shiga ciki ko Ina a bude yake sabo da ma'aikatansa duk sun zo aiki,har Office dinsa suka shiga sai kallon tsaruwar office din suke,akwai Palo a ciki suka karasa a Nan suka same shi Yana ta bacci hankalinsa kwance kasancewar jiya baiyi bacci da wuri ba Yana ta aiki. Tashinsa suka yi sun san da kudi shi yasa ba raini suka tashe shi,a hankali ya bude idonsa ya kallesu da uban yawa a kansa sun zagaye shi,kallonsu ya sake yi yace lafiya? daya daga ciki yace matarka Asmau....kafin ya rufe Baki Spark yace Allah yasa ta mutu na huta da mayya,me ya faru? Sheda ta Kuma tabbata sai suka fito da sarka tare da furta You are under arrest, ana tuhumarka da kashe matarka,Idanuwa Spark ya zaro yace kisa Kuma ni? Yaushe ma na kwana a gidan? Mamaki ya kamashi,Asmau ce ta mutu? Su dai yanda suka ce zai raina musu hankali ne kawai suka sakala Masa sarka a hannaye yace ba sai Kun sa min sarka ba zan iya binku normal cire min chain,ba musu suka cire Masa. Spark yana furta innalillahi wa innailayhirrajun yaci gaba da cewa ko a lahira Allah karka hadani da Asmau, ya Allah ka gafartawa Asmau ka yafe mata,Allah ka gafarta mata irin shiga hakkina da tayi ta aure ni bada izinina ba l,Allah na yafe mata ka yafe mata,kansa ya jinjina yace uhhmmmm su Asmau an matsa min lamba Allah ya yafe miki,Sadakin ma sai da Papa ya biya min,Allah ya miki Rahma uhmm rabo to..dama ance rabo Yana kisa,sai da nace a hakura rabon wata ne aka ki ji, Yana magana ya tattara documents dinsa da kudadensa da duk wani Abu nasa me amfani ya fito dasu tare da Yan sandan motocinsu sunfi biyar suna ta jiniya. Manager dinsa ya mikawa yace ka kaiwa Mummy kace ta ajiye min ba Mima ba Mummy nace,yace angama sir,ya shiga mota yaransa masu aiki a karkashinsa suna kallo Yan sanda suka tafi dashi. Yana can aka sallaci Asmau tare da kaita makwanci,Yana motar Yan sanda ya Kalli Inspector guda yace iceko takaba bata hau kaina ba? sabo da tsabar ya raina musu hankali,Kuma wulakanci Spark ne,Yana da kudi to ba uwar da suka iya Masa,dama duk jaraba akan talaka take karewa, Spark sai kallon raini yake musu,suna ta Shan wulakanci iri iri. Inspector yace Kai nifa Inspector ne,Spark yace no Inspectataatatatataaaa,yaja wani tsaki Kuma ba uwar da suka iya yi,shuru ya musu fuskar nana hade, har suka kaishi tare da tsare shi,ko tambaya suka Masa baya basu amsa a mutunce,shine ya Kara basu haushi sosai. Duk wasu bincike an fara yinsu akan Spark amma ba hujja shi ya kashe Asmau,Baban Asmau kudi yake dannawa Yan sanda akan a Masa duka to shima Spark Yana da kudi Kamal Yana kawo kudi dole basa iya dukansa ko farcensa basa iya tabawa gashi tsagera Yana da kwarjini,Inda Allah ya saukaka ma da wuri Baban Asmau ya Kai Kara kotu ta can Lagos,ana ta faman bincike yaga zasu bata Masa lokaci ya Maida karar Kaduna,Nan ma yaga Spark ya fishi hanya ana ta daga sharia gashi ma za a bada bailing Spark,tsoro yaji kar ya cale kasar waje,yasa aka sake tsare shi sosai aka Maida case kotun dake Kano state. Yayi hakane Dan ma kar Ashraf ya bada cin hanci a sake shi,duka dangi ma sai labari suka ji ai an Maida shi kano. Wani mugun azzalumin Alkali ya samu sannan da lauyoyi azzalumai, Spark Yana tsare ba dama yayi katabus,Mummy duk kulla kullarta Baban Asmau ya fita gashi babban Soja ga kudi kamar yayi, gashi namiji ya fita basira,iyayen Spark da danginsa sunki shiga cikin case din sabo da spark ba Wanda ya kyale shi yasa suka kyale shi. Suna ji suna gani aka Masa sharrin kisa ta karfi tare da yanke Masa daurin rai da rai shima a gidan yari. Spark yaga masifa ana kawo shi ciki gidan yari Naila ce ta fara ganinshi tace wow, sai data tsaya ta kare Masa kallo Yana wani gadara da kyar yake tafiya fuskar nan a hade ba mutunci dama ya lafiyar Kura bare tayi zawo, sai kallonsa akeyi sabo da kyansa da gadararsa ana ganinsa an San Dan gidan wani kusa ne a kasar, Naila ce ta fito tana tafiyar Yan daudunta tabi bayansa tana kiransa tace wannan zaka dace da Daudu,ni Kam nayi budurwa,ta fara kiransa da Asabe....Asabe....ko Tabawa ce ne? Tabawa...ahhh Ashe ba tsohuwa bace sannu ko sunanki Kamariyya? Jin Muryar mace sosai yayi mamaki ya juyo ba shiri,gashin kawai ya kalla yace a ransa Ashe Dan daudu ne,Naila ce ta katse Masa tunaninsa da cewa Kaiiii gaskiya kina kama da Lady Gaga, jar Uba I love you, shike nan ga suna na Yan gayu Iklima ai yafi?,ni sunana Dahara,wani takaici ya kama Spark,Sam shi ya tsani mutum dandaudu wani tsanar mutum yake yi,ga wannan gaba daya suffar mata gare shi, Naila kuwa ta jera dashi taci gaba da cewa,Sunana Dahara sunan ya samo asali ne tun Ina karama Allah ya sa min yin tsarki,kullum ni dai na dauki buta nayi in tsarki shine aka canja min Suna Dahara, Kuma fa Ummata sanda tana da cikina ance Bata iya rike fitsarinta shine kullum ta dauki buta shine ana haifo ni nima kullum da buta a hannuna dole aka gaji Dani aka sa min Dahara. Look ni ba wani abu nake so ba,kawai abokina zaka zama sabo da ba karamin girma bane a ganni tare da Kai,kawai ma ace Ina Dating naka ai ni na zama kadara, duk Inda ya sa kafa Naila tana biye da shi,mutanen gidan sai daga mata hannu akeyi a matsayin Dandaudu ne kowa sai yace su Jamilu Terror anyi sabon kamu, Naila tace harka ce ta Uhmm humhum,hankalinta ta Maida wajen Spark tace to shike nan da sunanka zan na kiranka, ya sunan naka? Ko kulata baiyi ba, ganin Dandaudu y matso kusa da shi hannu yasa ya ture Jamilu,ai Naila rikicif sai gata wanwar a kasa, lebenta na kasa ya fashe kadan,Mamaki ya kama Spark namiji guda daga Dan ture shi yayi wannan uban faduwar haka,Bai San macece ba,a ransa yace wannan ya gama kashe kansa ya zama macen gaske,wait tsayawa yayi Yana tunani da yasa hannu a jikinsa yaji Laushi haka,wani sabon mamakin ya dira a zuciyarsa,kallon jamilu a kasa Yana goge bakinsa, haka ya wuce bangarensa na masu kudi wajensu daban dakinsa shi kadai harda tv da fridge harda kujeru sai dai rayuwa kawai a waje daya musamman ga namiji akwai wahala. Naila tashi tayi da kyar ta goge jikinta tana dingishi ta koma dakin su Alaramma Jilani,samunsu tayi suna Hira ai suna Ganinta ta shiga gaba daya suka jawo Qur'anansu kowa ya bude ba shiri,dariya suke Bata. Gefen bed ta zauna Malam Garzali ya dago Kai ya saci kallonta ai kuwa karaf suka hada Ido Naila ta kashe Masa ido daya,da sauri ya duka karatunta Yana yiwa sauran magana kasa kasa yace kaiiiiiii wallahi Ido yake kashe min Kuma ya birge ni,Malam Garzali shima yace nima haka zuciyata Naila Hanata akayi shiga indai ba da izinin me kudin ba to ba Wanda zai shigar musu sai da izini,shima ba kwana ba idan da kwana to Wanda ya shiga shima sai an biya Masa kudinsa daban,yini ma sai an biyawa mutum zai yini a wajen,bangaren masu kudin ma shi ba wani me kyau can ba kawai Dan akwai kujeru da fridge ga toilet ko Ina tiles sannan har wanki ma da guga yi musu akeyi zasu iya dauka a cikin Yan gidan yarin suna biyan mutum hakkinsa Yana musu. Spark da wayarsa da komai amma ya canja layika gaba daya sai in shi ya Maka magana sannan kasan shine,in banda Kamal da Rafeeq da ya nema ba Wanda ya nema sai Mummy dinsa me kaunarsa itama ya kirata amma sauran ba Wanda ya kira sabo da duk sun yarda zai iya kisan Kai. Spark bakin ciki ya taru ya Masa yawa ya rasa Inda zai sa kansa,Naila kuwa tsabar bala'i sai da ta bada cin hanci aka barta ta shiga dakin Spark,tace wato ita duniya dai ko Ina me kudi yake akwai banbanci a lahira ne kawai kowa zaici kwal ubansa Kai daya muke, ranar ba wani me kudi,palon ba kowa bedroom ta shiga a zaune ta hango shi ya hada Kai da gwiwa Yana hawaye shi daya. Naila tana shiga a hankali take sanda,ya ganta tun shigowarta,a ransa yace wannan Dandaudun ko maye shege tsinanne,Naila da karfin hali zama tayi a gefen gadon nasa, cikin Muryar Maza mazanta da take amfani da ita tace Allah sarki hakuri zakayi kaddara ce,wallahi ka saki ranka idan sharri aka Maka zaka fita watarana,Allah zaka fadawa kawai,gidan yari idan ka saki ranka akwai dadi ma itama wata rayuwa ce ta musamman Kuma zaka yi nishadi,ka kwantar da hankalinka ka saki ransa idan sharri aka Maka uban Wanda ya Maka sharri yaci... dan me..Kai Dan kut...nace durun....kai...duk bata karasa zaginba idan ta dakko sai ta saki ta kama wani. Ka tsaya kana kuntatawa kanka kana namiji aradu ka fito a dama da Kai,karka bari kanka ya kulle,gidan yarin bata rago bace aradun Allah,gidan Maza malam anan zaka tabbatar da namiji ne kai, anjima kadan yau za ayi gala rawar solo ka fito kayi nishadi karfe biyar za a fara har dare, Spark a ransa yace iyyeee a gidan yarin? Bai San a fili ya furta ba,Naila tayi dariya tace ai har koroso kullum sai anyi da wasanni kala kala kazo muje na nuna Maka komai ka huta da bacin rai, tunawa yayi da Dandaudu yake magana sai ya bata ransa ya daure fuska,Naila tace wasa nake Maka ni ba Dan daudu bane kawai Ina kama da mata ne shine Yan gidan yarin Nan suke fada min haka,amma wlh ni ba Dan Daudu bane sunana na gaskiya Jamilu,Spark ya Kalli Jamilu wato Naila sosai,murmushi ta saki a ransa salati ya saki kawai yayi shuru shi Kam wannan mata Maza ne gaskiya bai yarda ba sai dai Matamaza. Tashi tayi ta fice,tana fita ta koma wajen su Goje har hudu tayi taje tayi sallah a boye malaman dakinsu jam'i baya wuce su,suna fita take yin tata kafin su dawo, suna mamaki Bata zuwa jam'i iya wuya a daki take sallarta,wanka tayi a toilet din ta shirya tsaf ba Wanda ya taba ganin jikinta,kaya ta canja suma sai masu kauri burma burma na Maza,harda shafa turaren da Scoler ya bata sai wajen da ake musu wasan Solo lokaci zuwa lokaci,Yan solo sunzo harda Yan film an kafa kida an fara cashewa kowa ya zauna ana kallo wasu suna ihu suna liki,sai ga Spark kamar ba a gidan yari ba ya Sha kana Nan kaya sai shining yake dake sabon zuwa ne gashi kyakyawan gaske fari,ga kyan sura da diri,ga kwarjini da cikar haiba,Jamilu abokinsa ya fara dubawa a wajen can ya hango Naila zaune a gefe daya bata shiga gwamitsin kartai,kujera ta nuna Masa a gefenta,wasu munafukai harda gulma dama tunda naga kalar guy Nan nasan shima Yana harkar Daudu,Terror an samu Dan uwa,Spark hannu ya mikawa Naila yayi sallama,Naila ta kalle shi kawai ta basar ta share,Yan Solo suna cashewa wata Yar bariki har da zuwa zata rungume Spark Naila tace ke dalla matsa na saka miki guba ki shaka ki mutu bar Nan Dan uwarki tana zaro ido ta koma Yar Zara,tana zare Ido tana magana ta Maza ta Yan Zara,amma duk da haka mace sak. A hankali Spark ya dago Kai ya Kalli Naila,dariya ta kusa kama shi,a ransa yace ikon Allah namiji ta karfi sai ya koma mace to naga Dan ubansa ta ya zai canja Banana dinsa,ai sai ya yanketa kawai idan ya isa,shi kadai Yana tunani sai ga scoler yazo Yana rangwada yace da Naila Tantiriya ta? Jamilu Naila ya kalle shi yace Na'am my love Ina ka shige ne Ina ta missing naka. Dandaudu Scoler yace ahayyeeeee Yana tafi yace Dan ma har yanzu kinki yarda kiji dumin jikina,Naila tana shagwaba tace ai karka damu Darling tana so tayi kuka,Scoler ya dafe kirji yace na shige su ni Yar Nan karka bari hawayenki ya zubo tawan mene ne? Jamilu Yana rangwada yayi fari sannan yace ba Kaine ba sabo da Allah haka ake saurayin kaki zuwa zance bare ko kudin zance ka bayar gashi Dan liki ma bani da kudin yi,Scoler yace Dan Allah daina fada jiya aka turo min kudi ungo yasa hannu a aljihu ya zaro Yan Dari bibiyu na dubu biyu ya mikawa Naila,badan yau Saturday ba Alqur'an sai na rungume ka cewar Naila,amma anyi rashin sa'a yau cikar shekarar kakata ta wajen uwa goma Sha biyar da mutuwa,ranar bakin ciki ce sai nan gaba. Scoler yace kiyi hakuri amma gaskiya kakarki ta cuceni data mutu ranar asabar ai sai ta bari zuwa lahadi Sunday yanzu je kiyi liki,Yan wasan kwaikwayo suna ta uwar rawa a fili, Naila ta mike tace zaku ci ubanku sisi bazan lika muku ba,caca zanyi muku,ta wuce ciki filin rawar,Dj harda fadar sunanta ana ta cewa Jamilu Tantiriya Allah ya tsare mana Kai,Naila ita da kanta dariya ta kamata ta dinga dariya,mazan Nan sai kallonta suke ana ta son Jamilu sai kuskus ake yi. Naila ta zaro Dari biyu tayi mata rikon tsauri ta tsaya kusa da budurwar me tikar rawar tace a duwawu zan lika miki taje ta manna Dari biyu a duwawun budurwar Nan,da karfi tace aradu ciko ne ciko jama'a,Kuma ta rike kudinta Kam sai ta manna sai ta zare kudinta Yana makale a hannunta, mc Yana ta zugata Dan ta lika tace na ki wayon wlh ficikata baza tayi ciwon Kai ba akan me duwawun ciko ba, ana kallo ta fice tana cewa ciko ne wlh kar Wanda ya lika sisi gwara muci tsire ciko take mirgudawa,na taba maimakon naji wajen Yana karkarwa sai naji yayi dubush baya motsi kar kuyi asarar kudinku,suna ta dariya Yan gidan yari,amma sai da wasu suka lika kudin sosai,Scoler ya Maida kudinsa aljihu ya fasa likin yace asararru Ba'a wasa da Yan daurin rai da rai ko sun kasheka to fa su hukunci daya dai gashi Nan shi yasa budurwar Yar film sum sum ta koma wajen rawarta bata ce kala ba duk tijarar da Naila tayi mata,kamar ba gidan yari ba yanda ake likin kudi ana zuba naira Banda Spark bare Jamilu Naila da ba gatan kirki shi yasa yaki lika sisi,Scoler ne yazo yace me yasa wai Baki yi likin ba? Allah ya hana likawa irin wannan masu yada badalar kudi haka Malam Jilani suka ce Kuma na dauki wa'azinsu,Scoler yace munafukan malamai Allah yasa kar su kashe Maka zuciya ka daina Daudu,Naila tace a'a wannan ko Sudais ko shureim na Makkah ne suka zo bazan daina ba Daudu yanzu na fara,Scoler yaji dadi yace yawwa ko Mufti Menk ne karki dauki wa'azin,Naila tace hauka nake Daudu for life. Spark Yana jinsu ko harkarsu bai shiga ba. Tunda Spark ya zauna baiyi Magana ba daka kallo sai danna waya har ya gaji ya mike zai tafi abinsa Naila bata kulashi ba itama,sai da ya tafi tace Dan iyayi wai shi me kudi dan ya samu ma Ina kulashi sai nayi maganinka. Tashi tayi ta koma dakinsu Inda kasa kasa tana jiyo surutun mata dakin wasu a Jikin dakinsu yake,Naila ta Dora kanta a Jikin bango tace da karfi Ina son daya a cikinku,Mata ta bangarensu sukaji magana,wata a ciki ana ce mata Beauty tace Ina sonka nima sunana Beauty. Kasa kasa Naila taji tayi tsalle tana murna,tace Inama da kofa da na Kalli fuskarki,sunana Beauty aka bawa Naila amsa mata sai shewa suke a dakin,Naila tace mashaallah zamu dinga zance ta Nan sunana Jamilu me zamani,Beauty tace daga Jin Muryarka ka hadu,Naila tace da zaki Ganni sai kin dalalar da yawu na hadu,Wata a ciki tace nima Ina sonka,Naila tace duk ku taho Ina sonku ni na mamajo ne ko wacce zan iya da ita,ya aka ji da rashin da namiji a kusa? Beauty da karfi tace muna fama wlh duk gamu taron balagaggu,Naila tana dariya itama da karfi tace iceko bakwa warin balaga? Malam Garzali suna dakin suna jinsu su tunda suke ma basu taba Jin Muryar mata ba sai yau,Kunya duk ta kamasu manya dasu gasu malamai Jamilu duk ya takura musu,ga kaunarsa duk ta kamasu sun rasa sukuni,Beauty tace Kana da waya? Naila tace me kika ce? Banji ba,kana da waya? Naila tace Allah sarki maraya ne ni,Beauty Yar gidan me kudin gaske ce itama kaddara ta kawota tace karka damu zaka yi waya me tsada zansa Daddy ya kawo amma sai munci gaba da soyayya Naila a ranta tace dole na dage naci kudin Beauty, Su Malam Jilani suna jinta sun kasa karatunsu da suke faman yi,Beauty tace da dare zamuyi free call ta jikin bangon nan,Naila tace karki damu sai anjima bye. Ta Kalli Malam Jilani tace ku malamai ba a morarku sai dai ku Mori mutum wato tunda nazo Kun San maraya ne ni amma ko sisinku ba a ci haka aka koyar daku a Islamiyya,Malam Sharu ya zaro Dari biyar yace ita kenan gareni ungo Dan Allah ka canja wani dakin Jamilu,Naila tace tab Ina nan so kuke ayi min fyade,Malam Garzali a hankali yace mun shiga uku mu dai. Umma ita kadai ce a gidan yara suna Islamiyya da yamma lis sai Abba yayi sallama ya dawo a gajiye Yana Nishi ya zauna Saman kujera,tace Kai Kuma lafiya? yace yau Nasha aiki jarkar Mai biyar na dauka a wajen aiki duba min kaina na fara sanko ko? Umma ta watsa Masa harara tace yanzu sabo da lalacewa akan ka dauki jarkar mai biyar shine abin gajiya haka har wani sanko zai fito Maka,Abba yace ke kinji nauyi ni gaskiya idan haka zan dinga yi zan bar aikin Nan bazan iya ba,Umma ce ta fashe da kuka,da sauri ya kalleta da Dan cikinta a gaba sanye take cikin riga da zani na atamfa,yace lafiya taki magana sai kuka take yi,yace haba Kubra menene? ta sake fashewa da kuka,Abba duk ya rude Yana tambaya menene? Sai da kyar tace Dan cikina nane yace a dauke shi,Abba ya bude Baki yace ta Ina yayi maganar? ya akayi ni banji ba, through placenta ya fada min uwa ce kawai ke gane yaren danta,Abba ya kalleta yace yanzu Kubra na gaji amma baza ki tausaya min ba,taya zan dauki jaririn Dake ciki? tace ai idan ka daukeni to ka dauke shi,Kubra gata me kiba Abba Dan tsurut haka ya Mike ya yunkura Yana Nishi ya dauke ta da kyar suka tsaya a tsaye,tace kaji wai a zaga da shi yace,Kubra nauyi ne Dake wlh kamar buhun sugar kiyi hakuri kuka ta fara ya fara zagawa da ita a hankali da kyar Yana Nishi,sai da taga ya Sha bakar wahala sannan tace yace a cinyarka zai zauna shi,Abba ya ajiyeta da sauri Yana Nishi kamar me,ya zauna ta zauna a cinyarsa yayi zuru da Ido ransa a bace sai da taga yara zasu dawo sannan tace to danwake zaka yi min yau yace shi zai ci,Abba ya kalleta kawai ya Mike ya shige daki tare da kulle kofar ya sa key shi bazai iya cewa bazai yi mata ba tunda ya Saba Yana yi mata watarana. Mummy tunda aka kama Spark hankalinta fa ya tashi matuka kuka ba dare ba rana,duk ta rame ta lalace burinta taje taga Danta,sai lokacin ta tuna da Jamilu fa Yana can shima ta dalilinta,share zancen tayi duk da suna waya da Spark amma Sam hankalinta baya jikinta, Mima Kam abin a ranta yake dukanta Wanda ba Wanda ya gane Hakan sai dai a ganta duk ta fige ta rame,Daddyn su Spark shi kansa abin Yana damunsa amma ba yanda zaiyi. Mima tana dakinsa ya kalleta a hankali Sam bata hayyacinta duk ta rame,tambayarta yayi yace meke damunki ne ko tunanin Spark ne? Mima murmushin karfin hali tayi tace a'a...idonta ya ciko da kwalla sai kuka bata San sanda ta fashe da kuka ba,Daddy ya kalleta cikin shigarsa na kayan manyan sojoji Yana Shirin fita,yace sai hakuri fa kaddara ce sai dai addua. Rafeeq ne ya shugo ya same su a haka da sauri Mima ta goge hawayenta ta nuna ba komai shima Rafeeq duk da yaji zancen su bai nuna yaji ba,gaishe su yayi kawai sannan Mima tace ya school din? yace Alhmdllh,Kuna waya da Spark kuwa? yace dazu ma munyi waya da shi ai shi baya cikin wahala part dinsa ma daban,Mima tace yayi kyau na kira shi yaki dagawa ai,dole yaki dagawa ni banga laifinsa ba Yana da gaskiya,Ku Baku bari anyi bincike ba Kun kasa tsaya masa Wanda Kun San gaskiya bazai aikata ba amma kuka goyawa iyayen Asmau baya an bata Masa suna sabo da Yan uwantaka,dama Aunty ce ta aiko ni tace ki bata sakon na Kai mata,Mima tace to tana wani bata rai ta dakko sakon ta mika Masa a leda tace yaya kudin baka kawo ajiyar ba, fuska ya daure yace na bawa Aunty ya juya tare da ficewa abinsa. Mohsin zaune yake Saman Sallaya Yana addua cikin tsakiyar dare Naila yake ta yiwa addua,Hanan ta farka tace wai har yanzu adduar ce kazo ka kwanta karka kashe kanka akan wata,ko kallonta baiyi ba,haushi ya kamata tace wannan Naila din kwai tsinanniya ta Hana mijina sakewa,a fili tace yau kwana nawa kaki kazo ka sauke min hakkina Kuma kasan Ina bukatar namiji a kusa,bai ko saurareta ba,ta ja tsaki tace wlh bazan yarda ba sai na kaika Kara wajen iyayenka kazo ka min abinda nake bukata, mikewa yayi ya bar mata dakin ya dawo Palo,tashi tayi tace wlh baka isa ba akan Yar iskar kanwarka ka wulakantani tazo Yana sallah ya tada sallah ta fado gabansa, ai kuwa ya Kifa mata Mari ya makar da ita gefe ta Fadi can gefe wanwar, sallarsa ya tayar, sabo da ta hanashi sallah ta dinga kururuwa amma bai fasa sallarsa ba har ta gaji. Washe gari da safe ta riga shi tashi sai gidan su Mohsin Yana bacci Bai San ma ta tafi ba,tana zuwa ta samu Umma suna karyawa da yara yau ba school, tunda Umma ta ganta tasan ba lafiya ba,dama ta tsani Hanan bata mata kyauta kadan take jira,Abba kuwa Yana zaune abinsa ya gama karyawa Hidaya tana aikin gida yara suna wasansu. Hanan ta gaishe da su Umma tare da fashewa da kuka,Umma tace in kin gama kukan Kya Fadi abinda ya kawo ki,ai ni kukanki farin cikin ganinsa nake yi Hanan Maza ci gaba wlh Inda kisan Ina kallon film din India sabo da nishadi,Hanan sai ta daina kuka Jin furucin Umma ta daure tace karar Mohsin na kawo,Abba ya mike zai tafi wajen aiki yace ki fadawa matar gidan gata Nan ta isa komai ya fice abinsa ya barsu,Hanan tace Umma Mohsin Yana zaluntata kawai hakuri nake zama da shi,Umma tace da ubanki zakiyi idan ba hakuri ba kowa hakuri yake ai nima da kika ganni me wari nake nema ban samu ba haka na hakura sannu shafaffiya da Mai, Hanan tace ai nawa yafi na kowa domin baya biya min hakki na kullum sai Sallah cikin dare,idan cikin dare yayi shuru Yana yiwa Naila Addua Kuma ko kema ai naga ba haka mijinki ke miki ba, Umma salati ta saki tace laaaaa wayyo sannu ai ni macece ta kwarai ni haka nake Masa irinki mahaukaciya shi yasa kika Ganni Ina shanawa sai abinda nace to na cika mace,ke fa? zaki min iskanci idan ke surukar zamani ce nima itace dai dai nake dake,marowaciya ko Dan kwai baki taba dafowa kince a kawowa Tsohuwar Mohsin taci ba,bare Dan sabulun wanka da wanki,kije ki tambayi tarihina a kauye kiji har saniya na taba bawa surukata kyauta Dan kawai na samu shiga,ke kuwa ko cinyar kaza daga ke sai danginki, Kun takurawa Dana sannan dare ma bazai huta ba ubanki zai miki cikin daren? Duk fitsararki na haifi Wanda suka fiki ke idan da Naila tana Nan kin isa ma kizo har gida ki fada min kice wai mijina ba haka yake min ba,in Haifa miki yaro ki aura kizo Kuma ki ci min mutunci Yar matsiyata,Hanan tace to wallahi idan na fada halaka shi ya ja ai Ina ganin Maza gasu nan,Umma ta daga hannu sama tace ya Allah ka fito min da 'yata Naila tazo taci ubanki har gida, wayar Umma ce tayi ringing ta daga sai taji Muryar Naila,ta manta haushin Naila take ji sabo da Hanan taci mutuncinta, tace Naila ce wai? Naila tace ae Umma itace Jamilu ba,yawwa a dinga gyarawa sabo da tsaro ko kice Tantiriya is better Umma,ya gida ya kowa Ina Yar bakin ciki Hidaya? duk kowa lafiya Naila,iceko kina lafiya? tace to gashi nan dai a fadawa Yaya my love ya kirani da wannan number din,Umma tace to ga matarsa ma tazo ta kawo kararsa,Naila tace ki fada mata na saketa saki uku Umma ta kwashe kayanta na saketa,tana jinki ma ai na sa a handsfree,Naila tace yawwa ai da Allah yasa Ina Nan da tuni na kashe auren Yaya, Umma tace wai baya biya mata hakkinta,Naila tace ai da nasan gidan yari zanje da kafin na tafi zan bawa Yaya magani na kwantar da Hallare wanwar a kasa bata sake motsi sai ya sake aure na tashe ta,Umma dariya ta kamata da kunya sosai amma bata yi dariya ba kunya ta hanata dariya ga suruka na Ji ga Naila yarta,share zancen tayi tace idan ya shugo zai kira,Naila tace to a gaida su Aslam da Hidaya Yar bakin ciki da Zarah,sannan a cewa Darling ya kirani,Umma tace to sai munzo ziyara. Naila tace ko baku zo ba ma I can survive, Allah Yana kula da halittarsa, tururuwa ma Allah na kula da a barsa bare Dan Adam, Tausayin Naila ya kama Umma sosai harda kwalla ta datse wayar da sauri tasan magana Naila ta fada mata da suka ki zuwa mata. Hanan tuni tayi waje ta fice ta tafi gidansu tana kuka tace Mohsin da iyayensa ne suka ci mutuncinta, Mamanta tayi mata nasiha aka maidata gidan Mijin,Mohsin baya gidan bai san ma ta koma ba,Yana dawowa daga wajen aiki ya ganta a gidan tana girki,ransa a bace yace yanda kika tafi ki tattara ki koma gidan naku ai Umma ta kirani a waya ta fada min karata kika Kai musu sannan kika wuce gidanku sai ki koma gidan naku Kuma karki sake ki daukar min 'yata,Wani takaici ya kama Hanan tace ai dai muna da gidan ko,sabo da kaje gidanku an zugaka shine zaka dawo ka raina min hankali dadin abin dai ubana Yana da gida,Mohsin yace kije dai ku kwana da yara su tsula miki fitsarin kwance a jikinki,lokacin da nake zuwa zance gidanku in kika fito mayafinki zarnin fitsari yake ko kina tunanin ban gane ba to hanci na ya jiye min shuru nake miki kawai Ina dauke kaina gefe,Hanan zuciyarta har suya take sabo da bacin Rai,bedroom ta shige ta dakko mayafinta ta saka tana tsaki tace gidan naku ai ba fin namu yayi ba,ubana na ma yafi naku,naku sai yanda tsohuwa tayi da shi,ta juya zata tafi ya fisgota yace me kika ce? taji tsoro amma duk da haka tace na fada gwara ubana...ai kuwa Mohsin ya hau jibgarta tana ihu har makwafta sai da suka shugo,da kyar aka lallaba Mohsin ya kyaleta amma mayya Hanan ta San ta kan Mohsin,sai tace bazan tafi ba ai nayi wanki gashi Nan a Saman igiya yanzu zan kwashe zan tafi. Mutane kowa ya watse sai wata dattijuwa Mohsin yana cewa Baba sakinta zanyi,Tsohuwar tana cewa kayiwa Allah Dan girman Allah ko Dan darajar yarku karka saketa,bazan zauna da ita ba Baba,Baba tace karka ce haka Dan nan,Hanan ta koma bedroom ta cire kayanta ta fito da daura kirji ta shiga toilet ta fito ta sake komawa,ta fito karo na uku ta shiga kitchen sai ta sauke zaninta a iya kugunta ba bra ba riga daga samanta sintir sai kayan uban nonuwa suna ragaje ragaje ta fito a haka ta wuce su tana girgiza ta shige Palo ta sake fito tana girgiza kirji tana cewa duk abinda mutum yake ji nima Ina ji,Baba tsohuwa tana ta dariya a ranta tasan iskancin Hanan tasan dalilinta,Mohsin sai kace tsohon maye duk Inda Hanan tayi sai kallo Yana mika wuya Yana Cewa Baba zan sake ta fa? Iya tace a'a kayi hakuri,Hanan ta fito tana waka ahayee dawo dawayya....tana girgiza....Mohsin yace to Baba ance rayuwa sai da hakuri musamman ga ma'aurata ko? Baba tasan batun tace ae yi hakuri kaji,yace to na hakura yanzu tunda dai nima na zageta shike nan 1-1 idan ta sake sai ta bar gidan nan,Baba tace ae Hakan yayi ayi hakuri ya wuce ,yace sabo da ke Baba Ina ganin mutuncinki na hakura,Baba ta bar gida tana ta dariya. Hanan kuwa Kwata kwata yini tayi tana zagade a gidan tana wake wake taki saka riga a haka tayi wanka ta saka Dan skert ba ko riga ba bra ta sake fitowa kamar karuwa,a Palo ta zauna tana girgiza tana wake wake,Mohsin Yana ta kallonta kamar maye hankalinsa ya gama tashi matuka,Amal dama tana gidan su Hanan,Tashi Hanan tayi tana murguda duwawu tana tafiya ta shige daki ta fito daga ita sai pant ta zauna suna facing juna da Mohsin ta baje kafafu tana tauna chewgum tace zama daram,Mohsin a nutse yace dama ai kece kika jawo ni ai bance karki zauna daram ba,idan aka yi hakuri duniyar nawa take eyeee, rayuwa dole sai anyi hakuri da juna ki daina taba min iyaye wallahi akan iyaye na ba abinda bazan yi ba,Hanan tace ni ai ka zagi nawa taya bazan rama ba daga na nemi hakkina sai kuyi min taron dangi, Mohsin yanzu Kam dama a matse yake yace indai akan pleasure stick ne ake wannan tashin hankali gata nan,ai ita ba bakuwar zafi bace,Hanan taji dadi ya sakko tace to yanzu naji zance nima ka yafe min mu tafi Downstairs, yace sai kinje kin bawa Umma hakuri,tace zanje ai ba komai,yace to suka yi cikin bedroom. Sharhi please fans Book 1 Free page Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 AsmaBaffa [12/6/2023, 5:18 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI 21-25 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GARE KI❤️ AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKU NE Hauwa S Zaria Binta Umar Abbale Ashanty MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL BA,BADA IZINI NA BA. *_Albishir! Albishir!! Albishir!!!_* *_Jama'ar Annabi inayi muku Albishir da cewa nakawo muku wannan shahararre Kuma ingantaccen gida, gidan da suka darje suka rairaye suke kawo Muku kayiyyaki masu dankaren kyau da Kuma inganci abisa farashi dai dai da Aljihun ku_* *_Hajiyata, kanwata, Aunty na, kinaso kisamu kaya Wadanda ba kamarasu? Kayanda idan kika shirya kika fito kizama abin kallo a wurin Yan uwanki?_* *_dama wadanda zasu ganki ahanya?_* *_sbd yadda Zaki fita daban da saura?_* *_Kinaso Idan kikayi shiri arinka tambayanki a ina kika saye wannan kayan?_* *_Zakije gidan biki ko gidan suna Amma kina tunanin kayan dazaki saka saboda kiyi fita ta Alfarma ta kece raini?_* ```ARZUQLANA GALLERY``` *_sunkawo muku duk Wani abu Wanda zakuna bukata kama daga:_* ```Laces Atampha Shadda Abayas Materials Gyale Takalma Jaka Kayan Kitchen Bangles n jewelries``` *And many more* ```GIDAN KYAU, GIDAN QUALITY, GIDAN SAUKI, GIDAN KWALISA, DA ADO``` *_Wani abin sedai kunbiyomu zaku Gani da idanunku_* *_sunayin kasuwancinsu bisa gaskia da Amana, ba cuta ba cutarwa_* *_koda bakida kudin Siya Muna gayyatarki dan ki tallata kema kisamu naki_* *_Yar uwa kasance a gidan, da abaki labari gwanda ki bayar_* https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ Mohsin tsoro yake yi kar ya saki matarsa yazo Kuma sha'awa tayi Masa yawa ba Inda zai rage zafi tunda ya Saba da mace shi yasa, bayan sun Sha love sunyi wanka Mohsin cikin yard dinsa milk ya cakare Yana shining ya fito tare da Hawa lifan din Ya nufi gidan Umma. Yana yin sallama a gidan ya samu Umma a kitchen tana Jin shuguwarsa ta fashe da kuka harda hawaye sosai,duk su Hidaya sai da Umma ta basu mamaki Hira sukeyi amma daga Jin sallamar Mohsin ta fashe da kuka. Mohsin ne ya karasa Inda take a kitchen ya leka ya samu tana kuka,hankalinsa ya tashi yace Umma lafiya? Umma tana shesheka tace zagin da Hanan ta yi min wallahi bazan yafe mata ba,yarinya tazo har gida ta ci min mutunci Kuma su Hidaya basu iya rama min ba Wanda nasan da Naila na Nan ba a isa anyi min haka ba, in haifi Dana azo a fini Iko da shi wulakanci har kaina,ga zafin haihuwa da nakuda sannan nazo na hadu da zafin suruka,ni a haihuwarka ma ban Sha wahalar nakuda ba amma wlh abinda Hanan take min yafi zafin nakudarka zafi. Mohsin yace kiyi hakuri Umma zata zo ta Baki hakuri,da masifa Umma tace ka dauki mataki ne? Mohsin sai karya yayi yace ai cewa nayi ban yarda ba taci duka sai da makwafta suka raba abin sannan na kira iyayenta na fada musu shine suka kirani tare da ita a gabana suka mata fata fata suka ce Kuma na saketa har na dauki takarda da biro zan fara rubuta shine ta Fadi a kasa tana cewa ta tuba Kuma zata zo ta bada hakuri, Umma tace to Ina jiranta tazo ta sameni wallahi sai na sake ramawa fada bai kare ba,Mohsin yace to Umma wai ya zuwa wajen Naila? tace ai naga amfanin Naila wannan satin aje mata ziyara tare zamu tafi da Kai da Abbanku ma,Mohsin farin ciki ya kama shi yace Allah ya kaimu Alhmdllh,zanga Naila ta,Umma tayi dariya tace hankali ya kwanta ko? Yace kwarai kuwa ai nama za a siyo har farfesu za ayi mata,Umma tace da kuwa ka kyauta,Abba ne ya shugo Yana masifa yace ni wannan aikin barinsa zanyi Allah ya kawo min wani bazan iya ba. Mohsin ya gaida shi,Abba yace aikin nan barinsa zanyi rana ta isheni bazan iya ba,Umma baki ta tabe taci gaba da aikinta,Mohsin yace to wacce zaka yi? Wacce zan zauna a cikin rumfa cikin inuwa,kana da jarin? Ina naga wani jari ai Kaine zaka bani gwara na dinga siyar da kayan Miya,zaka iya zuwa ka saro? Abba yace ae zan iya a bani jari,Mohsin yace to an gama amma Dani za aje a saro kayan,yace ae muje tare amma wannan aiki su canja wani a madadina,Umma dai kawai girkinta take yi har Mohsin ya bar gidan bata ce kala ba,duk yanda ta Kai da juya Abba to Banda bangaren aikinsa baya tantakwaruwa akan wannan aikin. Bayan kwana biyu Mohsin yaje ya samu ma'akatan yace Abbansa ya bar aiki su nemi wani,baturen cikin harshen turanci yace me aka yi Masa? Mohsin yace shima bai sani ba ya canja aiki ne,sai lokacin wani baki bahaushe shima gadin yake yi amma nasu sai yamma yace au yanzu Hashimu akan turancin Nan ya bar aiki? Mohsin yace wanne turanci? mutumin ya furta ai tunda masu duba aiki suka zo turawa suka dinga yi Masa turanci,suna ta turanci shi bai iya ba shine yace bazai iya aikin nan ba azo ana zagin addininsa bai sani ba,wai bazai taba yiwa yahudawa aiki ba,ba hakurin da bamu bashi ba yace sun Masa wulakanci cikin turanci anci mutuncinsa,Mohsin yayi dariya sosai ya gane so kawai Abba yake ya daina aikin,haka dai yace musu ya canja aikin yi,a ranar aka yiwa Abba rumfa a kofar gidansa. Washe gari Mohsin ya dauki Abba suka tafi Inda ake saro kayan Miya,aka saro Masa tumatir,attaruhu,tattasai,Alayyahu,kabewa,albasa,green beans,da duk wani kayan lambu yazo ya shirya abinsa a rumfa Saman table,ga abin zamansa ya zauna yace yanzu nasan Ina sana'a. Abba ya fara sana'a ana ta layin siye sabo da layin nasu babu masu kayan da yake siyarwa wasu a ciki,matsalar daya idan mata suka zo siyayya ko matan aure ne sai yayi ta turguza musu kayan miyar,yayi ta zubawa a leda ba ji ba gani,idan namiji ne yazo sai ya millira Masa tsadar masifa. Naila dare yayi kaikayin Infection ya dameta amma haka take Dan mazewa ta cire katuwar rigarta data Dora a Saman katuwar t-shirts me dogon hannu me kauri, Maganar Su Beauty taji tana cewa Hello.....ta jikin bango,Naila dariya tayi tace na koma Yar Yahoo Malam Gaza, Malamai ana ta zuwa daukan karatun littafan daban daban a wajensu suna ta karatunsu amma Naila ta mike ta koma Jikin bangon Dake hade da su Beauty tace Hello Beauty na? tana Jin matan suna cewa wallahi ya amsa yayi magana Beauty kizo saurayinki yayi magana,Beauty ta matso sosai da karfi tace ya kake? I'm good, Beauty tace naji kamar Dan Fulani,wai Dan Allah Dan Fulani ne Kai naji hausar ne sai a slow, Naila yaren fulatanci tayi,Beauty ta furta Kaiiii a'a daina ni bana Jin fulatancin nan,Naila tace to ya gidan yari ya bangarenku yake? Beauty tace wlh ba dadi ai bangaren mata yafi dadi muna iya shegen mu San ranmu matan harda shewa yeeeed,Naila tace muma nan muna namu iya shegen dai dai gwargwado,tab Kai Nan kaji kuwa abinda akeyi,Naila tace ke duk iskancinku fa baza ku fada mana ba,gamu Nan da su Malam Sharu da su Jilani duk Yan iska ne mu ,Malam Sharu ya dago da sauri ya Kalli Jamilu zuciyarsa ta wani buga yanda yau akwai haske gashi ta cire rigar Saman ya kafe Naila da Ido Yana fada a ransa yace ji Jikin ma irin na mace,Malam Gargazali ya Kalli Malam Sharu yaga yanda yake ta faman kallon Jamilu Sai yaji wani kishin Jamilu a ransa Sam baya kauna a dinga kallonsa sabo da son da yake Masa,Shi kuwa Malam Jilani Yana dorawa wasu Dake gidan yarin karatu amma ya kasa sabo da Muryar Jamilu Dake dukan dodon kunnensa kasa karatun yayi yace Dan Allah kuyi min uzuri sai gobe karatu kaina ciwo yake,Daliban nasu suka ce ba matsala suka tafi. Kwanciya kowannen su yayi Yana saurarar Muryar Jamilu a dakin kowa da abinda ke damunsa na son Jamilu a ransa, Jamilu kuwa bai San ma me suke yi ba yaji an daina karatun,suna ta hirarsu Naila tace Kai ku wai Kuna kwana da wando? Malam Sharu ya Kalli Malam Jilani suka hada Ido tare da girgiza Kai,suna Jin su Beauty harda guda kamar zasu Kai amarya wata a ciki tace wannan sai dai a tambayi Yan dakin su Karima sune Yan kungiyar kwana ba wando mu nan harda Pampers muke like mazaunanmu,Naila tace amma baku more rayuwa ba ai idan Kuna so ku Shana kuji dadin bacci ku dinga kwana da wando,Beauty tana dariya tace ka bani kunya wlh rannan wata tayi Hakan kyankyaso ya dinga bin wajen,Malam Sharu riga yasa tare da toshe kunnuwansa,Jilani yasa hannu ya toshe nasa,Malam Garzali kuwa kunnuwa ya bude shi wannan hira dadinta yake ji Malam Garzali yace da sauran mazan wallahi ta tuna min da matata Sayyada,Malam Sharu yace hmmm tunda aka kawo Jamilu nake tuna Mariyata yau rabona da iyalina Shekara nawa ana daukan hakki a gidan yari,ya dace a dinga hada aure a gidan yari,Malam Jilani yace kamar ka shiga raina ya Akii da an fito mana da matan gidan yarin kowa ya zabi dai dai shi a daura mana aure, su Jamilu suke hirar amma su Malam Sharu sun fisu Jin dadin hirar kamar kar a daina,bayan sunyi sallama Malam Garzali yace har Kun gama hirar? Jamilu yace ae,a'a ka sake kiransu mana kuyi yaran suna da kaifin hankali,Jamilu ya dinga dariya yace wato Kam ni Jamilu aji tsorona ni da kaina Ina kiyayar kaina,Budurwarku ce ko tawa ni na gaji da Jin Muryarta to,Malam Jilani yace ai kuwa kayi dace Jamilu yarinyar akwai zakin Murya sai kace matata Suwaiba,Naila dariya take a boye tana ta zurma malamai suna sakin zance cikin kamewa. Bangaren Spark kuwa Yana bangarensa shi kadai,duk ya damu ya rasa Inda zai sa kansa ba abokin hira ba abin yi,abinci ma ya rasa me siyo Masa tunda ya shanye yogurt da juice dinsa sai biscuits su yake iya ci kawai tunda yazo gidan,wata matsananciyar yunwa yake ji,ga uban zafi AC dinma ta daina yi,kallo tun yanayi har ya gaji,gashi sai samu Dan aikin da ya Masa ba bare ya samu dan abokin hira,tsaki yaja ya Mike ya fito hannunsa dauke da Dan karamin mifici Yana fifita, takaici na cinsa a ransa yace dama ni nasan Asmau babu alheri a kanta,a jikina naji dama sai ta jaja min masifa,ko tana raye Allah ne yasan masifar da zan fada amma gashi da ta tashi mutuwa ma sai da ta tafi da rayuwa ta a haka ma Allah ya taimakeni ban kwana a gidan ba ai da sai an hada Dani an kashe shike nan ta ja min amma duk da haka gashi dai ta mutu ni Kuma hukuncin daurin rai da rai badan Ina addua ba shike nan nima hukuncin kisa za a yanke min. Beauty ce ta sake kwalawa Jamilu kira tana ta Hira ga Naila kaikayi ya isheta tace da Beauty Ina zuwa zanje na karbo sako zan dawo karki bacci sweetheart,tace to Ina jiranka wlh hira da Kai dadi akwai nishadi,Naila tace Allah sarki ai Ungozoman din data wanke ni me fara'a ce tana min wanka bakin Nan a washe gata da katon baki tana magana tana tintsira dariya shi yasa na taso da abin dariya da Surutu bakina baya shuru,ta fito zata buya tayi susarta tana fitowa wani bangaren duk duhu tana sauri tana bi lungu da sako duk yawanci mutane suna daki wasu suna waje suna Shan iska, Inda bishiyoyi suke ta nufa sauri take kawai ta buya tayi susarta kawai tayi karo da mutum karon da tayi da shi sai da ta Fadi har kasa sabo da macece ita ba karfi. Spark ne ya haska wayarsa yaga Jamilu yace Kai wai baka da karfi ne duk ka kashe zuciyarka ji yanda kazo ka bige ni Ina zaka je haka, Naila tsayawa tayi tana kallonsa,yace Kai wai baka sanni bane mene haka nifa ba Dandaudu bane bana son wannan kallon,Naila mikewa zata yi ta kasa kafarta ta gurde,tace Dan Allah Dan taimaka min na kasa tashi wannan kafar zaka danna min ta koma dai dai ta murde. Spark wani haushi ya kama shi amma yace ni ban iya ba,Naila tace shi yasa ba a son mutum fari kalarka da yawa sabo da irin wannan baku da tausayi ,oh tunaninka tausayinka zanji? Ae mana baka da Imani abin yayi yawa ka rage,hmmm kawai yace Ina zan samu abinci? Naila tace dare yayi ai kasan nan ba freedom ba a yin abinda aka ga dama, Dan Allah ka tafi ni sauri nake budurwa nayi,Namiji? Spark ya tambaya,tace Kai nifa bana harkar takashi yawwa macece sunanta Beauty, a waya? a bangaren mata mana akanta zan iya fasa bango na kalleta,wannan ginin zaki iya fasawa? Naila tace wai me yasa ba a hada aure a gidan yari ne,ai da sai masu daurin rai da rai a dinga hadasu aure, uhm Spark ya furta kawai ya juya ya tafi abinsa Yana kamshi sosai, Naila susarta tayi sosai ta dawo dakinsu. Malam Garzali yayi bacci cikin bacci ya fara mafarkin Jamilu suna zuba love Kuma a mace Jamilu yazo Masa ya Sha mafarkin dadi sun zuba love,cike da nishadi ya tashi da asuba ya Kalli Inda Jamilu ke kwanciya can karshen katon dakin Yana ta baccinsa hankali kwance yace ya Ilahi wannan ba mace bane kuwa dole nayi Istihara ko Allah zai nuna min gaskiya. Washe gari yau ranar ziyara ce,yau Kuma Su Umma zasu zo wajen Naila,anyi girke girke masu rai da lafiya,Mohsin,Umma da Abba suka zo mata,Ana bude Maza Wanda aka zowa ana ta kiransu duk sun fito kamar me,Naila ba zato taji ance Jamilu yazo,tace nasan wannan Yan iskan ne zasu zo Wanda suka zo waccen karon tana fushi tana cika tana batsewa ta nufo wajen,Spark ta Gani shima an kira shi Yana waya ya fito sanye cikin 3qtr da tshirts arsh color sababbi yayi kyau sai kamshi yake Yana shining dake shi wajensu special ne,yana waya ya Kalli Jamilu ya canja kaya kanana girman kayan da yake sawa ne yake bashi dariya,amma yau ganin Jamilu yayi Yana ta fushi ba nishadi ba murna,haka ta fito ai sai ta hango Mohsin a tsaye Umma da Abba suna zaune ga kaya Nan a ledoji, ihun murna tayi ta fito da gudu tazo ta fada Jikin Mohsin tana murna tana dariya tace wow sai dariya Kuma tare da hawaye a fuskarta, Mohsin kankameta yayi Spark Yana satar kallonsu fuskar nan ba Rahma,. Naila wajen Umma ta koma ta fada cinyarta tana murna,sai Abba ta mika Masa hannu ya riketa,shi ta fara durkusawa ta gaida shi ya amsa Yana murna Naila bata taba durkusa musu ba sai yau,Umma tace oh Nail....Naila da sauri tace Jamilu Karki manta cikin rada, Umma ya ta iya haka tayi shuru bata ce Jamilu ba bata ce Kuma Naila ba,Naila tace yawwa Umma ka Fadi Alkhairi ko kayi shuru,ya gida ya kowa da kowa ya su Hidaya shugabar masu hankali ta Kano state? Umma tace Hidaya din? Ai haka take nunawa ta fini hankali ita wayayya me hankali,Abba ya aikin? Abba yace Alhmdllh gashi nan kuwa naga ke har kiba ma kike yi,Naila ta sake gyara musu take yi Jamilu ku daina mantawa ta fada kasa kasa,Mohsin yace Hanan tace a gaishe ki,Hmm ka dai ari bakinta,bana amsawa indai itace,Mohsin yayi dariya yace ki yafe mata,wlh bazan yafe mata ba ni fa kawai ka fara neman aure,au kin fasa binciken a kaina ai sai ki bari a bincika ko canja ni akayi a asibiti muyi auren,Naila ta tuntsire da dariya tace lokacin ban waye ba yanzu na waye ato,Mohsin yace a Hakan? baka ga alama ba? Ni Gani nayi kin sake zama wata tsagera Yar kunyar ma da kike yi ta Fulani yanzu babu naga duk uban mazan Nan harkarki kike yi,Naila tace Dan ma baka San tsiyar da nake shukawa ba Yaya,Na zama Yar Yahoo fa wata nayiwa Yahoo zata siya min waya ta zaci namiji ne muke ta soyayya ta jikin bango,Suka yi dariya Umma tace Allah ya shiryaki,Suna hirar kuwa sai gashi an sake zuwa neman Jamilu Tantiriya,tace gani, Baban Beauty ne yace a Baki, Naila ta karbi ledar ta bude wayace hadaddiya Samsung sabuwa dal a kwali,harda kudi dubu goma a envelope, Naila tace Baban Babyna ya bani Yaya,Mohsin ya boye dariyarsa shi Kam Naila tafi karfinsa,duka Maza da matan ubansu suke ciki a wajen Naila, su Malam Garzali ne suka fito suma anzo wa kowa cikinsu,harda zuwa su gaisar da Iyayen Jamilu kowanne wai su a dole masu Aboki,. Dan Indo shima yazo ya gaida su Umma,Scoler da Goje ma suka zo suka kwashi gaisuwa,Scoler Yana wata karairaya ya Kalli Mohsin yace da alama wannan shine yayan namu,Naila tace shine Darling dina nane,Scoler yace ah wallahi shar Darling Mohsin barka da isowa na Dade Ina so mu gaisa da babban Yaya ashe zaka zo yau Darling,sabo da Allah bakwa kyauta mana ba kunki zuwar mana ziyara,to yanzun ma Kun kyauta ai idan zaku tafi zan yi mi'ara koma baya inzo muyi sallama yayi girgiza Yana shanye hannu yayi gaba. Umma ta rike baki tace yau Ina kallon ikon Allah, Mohsin kuwa Spark yake kallo sai yaga kamar ya sanshi, Umma sai yanzu ta kula da Spark tace Kai waccen fa kaiii amma waccen Dan me kudi ne wannan irin kyau haka ko ziyara ya zowa wani ne? Naila tace ai abokina nane shi aka zowa Ziyara,Yana zaune tare da Kamal da Sadeeq kaninsa sai Naila taga kamar gulmarta suke yi. Lokacin Kamal yake cewa ka tambayi kuwa Jamilu Hashim din ai Yana ciki shima,Saddiq ya nuna Naila yace gashi can ma wlh wannan amma ni mamaki nake ace namiji ne,Kamal yace namiji ne mana ai akwai masu kama da mata, Spark yace dama wai shine Jamilun da Mummy ta daure? Kamal yace shine kuwa ka taimaka Masa Dan Allah,Spark baki ya tabe yace waccen ai shahararren Dan duniya ne wlh ban taba ganin Tantiri irinsa ba,Saddiq yayi dariya yace muma da muka je kotu mun Sha kallo wallahi a gaban mutane da alkali ya dinga tijara,baka gani ma'aikatan gidan ma sun sallama Masa. Spark yace Jamilu yafi karfina ta ya zan taimaka Masa duk gidan nan ba Wanda ya kaishi suna baka gani ba sai zuwa gaida iyayensa akeyi ba,ka dai daure cewar Kamal,Saddiq yace nima wlh Yana birgeni ba a taba namijin da nagani yake birgeni ba irinsa, Naila tana gani tace waccen gulma ta suke,Mai gulma Dan wuta ta furta yanda zasu ji ta,tace duk mai gulma ba shi ba Rahmar Allah Spark ya kalleta suka hada Ido ambola ya mata,ya zageta da hannu,Naila tace niiii ...ta nuna kanta ya daga mata Kai, Kai ta jinjina tana murmushi tace zaka shugo ne,Kamal yayi dariya yace kaji yace zaka shugo,Spark yace baida karfi ko kadan bigeni yayi rannan fa ya Fadi a kasa,suka yi dariya. Naila kuwa abincin aka ce a bude a gani sabo da tsaro kowa ya kawo abinci sai ya dandana kafin na gidan yarin ya ci,Umma duk ta dandana,Sannan Naila tace yau akwai party wlh ta zaro yankan nama daya kato ta lunkuma a bakinta tana ci tana kallon ma'aikatan nasu tace Dan bakin ciki sai dai ya mutu wlh Allah,nama munfi bayin gomnati ci,muna bautar Allah suna bautar Gomnati,Umma tace kiyi shuru Dan Allah mu fita lafiya..suna haka sai ga Hanan tazo itama tsabar sa Ido wai taga yanda Naila ta rame tayi dukun dukun tayi duhu sai kuwa ta hangota Shar da ita,a haka ta karaso tana Jin haushi. Karasowa tayi tana Bata rai su Umma kawai ta gaisar ta Kalli Naila tace Yaya wahalar gidan yarin? Naila tace hmm wahala tana wajen Wanda suke cikinta ni Kinga wahala a jikina ne?rayuwa kenan cewar Hanan,Naila tace yo dama life haka take mana cikin biyu zaka yi Daya ko kaji jiki ko kaji dadi,ke ba gashi ba ai son ranki ki auri me kudi to ga Yaya Nan dai sai rufin asiri kina kallo matan masu kudi suna shanawa ke kuwa fa? Kina son daura atamfa super ba hali sai dai chigambi karama Naila ta furta tana kallon atamface chigambi a Jikin Hanan,taci gaba da cewa to Kinga rayuwa haka take kina cin shinkafa da wake wata tana cin Shinkafa da Miya har da nama da kayan lambu,Umma tace gaskiya ne ke kika ja ma kanki Kuma wlh bazan hanata ba. Hanan baki ta tabe,Naila ta sake dakko nama tasa a baki tare da girgiza Kai tace wash....dadi my Enemies are crying,har mafarkin kukan makiyana nayi jiya na hango su suna ta kuka ashe yau abin zai faru hhhhh tayi dariya tace ahhhh Makiyana suna fama,Yaya ya kamata fa ka hanzarta ka Nemo mace ka Kara aure mun gaji da shinkafa da ake ta ci kamata yayi a nemo taliya da Miya, Umma tace to ya isa haka ai kin rama duk tsiya wajenki ta zo,Naila tace sa Ido dai tazo taga ya na koma Kuma taga ba haka ba,mutum ba a shiga harkarsa ya dinga takurawa wani shi yasa tuntuni nace na saketa ni,wlh Bata gabana Sam na gama da shafinta a haka ma darajar Darling take ci,Inama ace Yaya ba Dan uwana bane ta dole zan shiga gidan wlh muyi kishi ni bana so ma a saketa sai nasa tayi zaman bakin ciki a haka zata kare rayuwarta. Abba Yana jinsu yace Naila ba a hanaki ki ji ko bakiji me Umma tace ba, nayi shuru to naga bakin Umma shine yayi sanadin zuwana Nan gidan,sai da tace kar na siyar da magani bada yawunta ba amma naki jin maganar uwata sai gashi na fado gidan yari Dan Allah ku yafe min daga yau sai abinda kuka ce zanyi ba ruwana,Hanan mikewa tayi taja tsaki ta fice tayi tafiyarta gida,Mohsin yaji haushin tsakin da Hanan tayi a gaban iyayensa bayan itace da tsokana hasali ma bata fada Masa zata zo ba,ransa ya baci matuka abinda take Masa duk Inda taga dama sai ta fita ba tare data fada Masa ba. Hirarsu suka ci gaba da yi Naila tace Abba ya kasuwa ashe an koma kasuwa,yace kasuwa Alhmdllh Ina can Ina ta yin araha,ai kowa araha nake Masa, Naila dariya ta kamata wai Yana can Yana ta Araha,Naila tace Abba kace duk masu abincin siyarwan nan na layin...kafin ta karasa yace duk a wajena suke siyen kayan Miya,zawarawa da matan aure harda Yan mata layi suke min ni kuwa inyi ta musu araha,Umma ta kalle shi tare da galla Masa harara,tace kamar Wanda yayi abin arziki bayan duk dakko kayan Miya sai an cika Masa kudin jarin ya karye,Naila tayi dariya tace Abba Debora me yin Sakwara itama nan take zuwa? Yace ae rannan ma kyauta na bata,Harira kuwa me shinkafa da Miya jiya tace min tunda ta fara siyan kayan miya wajena miyarta yawanta ya karu, tace riba take ci sosai shi yasa kullum a wajena take siya,Mohsin yayi dariya a boye Dan kuwa Su Harira sune suke cutar Abbansu Yana basu da yawa watarana ma shi yasa idan Yana free sai yaje ya zauna a wajen sannan ake cin Riba ko a tura Hidaya ta zauna ta siyar shi Kuma ya koma gida ya kwanta abinsa ko ya taya Umma girki. Naila tace Inama Ina Nan Abba yanda kake son hutun Nan na karba na dinga siyar Maka kaje ka kwanta ka huta kawai tunda burinka kenan,Abba yace da kuwa na zama Dan Madara,Umma tayi dariya tace a ranta yazo dai ya dameni ba uwar da ya iya sai jaraba shi dai yaji dadi a rayuwarsa. Suna surutunsu Naila tace ma'aikata ga nama Bismillah Kunga month yayi nisa ba albashi bare a ci a gida,yanzu da za aje shaguna duk list din Yan bashi idan aka dakko ma'aikatan gomnati ne a ciki,dariya suke yi kawai, sabo da suma ma'aikatan wasu duk lallaba Yan gidan yarin suke suna wasa da wasu,Wanda yayi rashin mutunci idan ya sake mutum Yana gidan yari zai bada umarni a bishi har gida a kashe shi,shi yasa sai da taka tsantsan, dariya suke yi indai Jamilu yazo waje sun ga ta kansu da bakaken magana. Spark ya gama da su Kamal zasu tafi yace Mummy yaushe zata zo? Wai sai ta gama takaba tukun, yace Alright my regard to her ace na gode,suka tafi shi Kuma ya taho zai wuce ciki Naila ta riko rigarsa ya tsaya tare da Juyowa tace abokina ga iyayena da yayana My love,duk wulakancinsa sai tayi mamaki ganin ya rusuna ya gaida da Umma sosai,Ya gaida Abba da mutuntuwa sosai harda kakalo murmushi,Sannan ya mikawa Mohsin hannu yace sannu da zuwa Yaya,Mohsin zasu yi sa'anni da Spark suka gaisa,yace kaima kaddara ta fada Maka to Allah ya kubutar da ku,yace Ameen da ledar take away a hannunsa,muma lokaci yayi tafiya zamuyi an fara Maida mutane ciki,Spark yace yeah ai matan ciki za a fito dasu suma,Naila tace ai naso ganin Beauty amma ba dama, Spark ya faki Ido ya gallawa Jamilu harara. Mohsin yace to Jamilu ku shiga ciki zamu wuce,Naila ta mike tare da daukan ledojinta, tace a gaida su Aslam da Hidaya,tayiwa Mohsin rada ka tabbatar yau baka bawa Yar iskar matakar ka ba Hallare,Kaine baka da garanti a rayuwa ayi mutum ba hakuri,wlh idan na fito sai na kashe Hallare ta daina komai kowa ya huta,dariya yayi yace munje wajen Kaka Affa,mun fada Masa halin da kike ciki Yana ta kuka wlh,Har maganin gargajiya ya bani shi yasa yanzu Hanan bata so nace ta tafi gidansu,Baki Naila ta rufe da hannu tana dariya tace Yaya kaima ka zama Tantiri,Umma tace Dan Allah Kai muje sai za a tafi zaku fara kus kus, Naila tace Umma ya bin kangon wajen masu gini? Umma tace na daina yanzu bana so na koma neman warin taba sigari,Abba yace Dan Allah muje sun fa daga mana kafa Kalli yanda ake Maida wasu ciki. Sallama suka yi Naila ta tafi ciki tuni Spark yayi nisa har jiri yake yi na yunwa gashi daga nesa su Kamal suke basu taho Masa da abinci me nauyi ba,Yana komawa ciki ya tsaya Yana jiran Jamilu,Naila ta shugo da kayanta Niki Niki,wai wayo zai mata yace Jamilu zo muje part Dina muyi ciyayye kasan akwai Lada cin abinci da Yan uwa,ana so ko makwafta da abokai ka dinga fitowa da abinci kuna ci tare. Naila tace Allah sarki ai shi yasa mutanen da suka fimu zumunci da kaunar juna to za a hadu a ci abinci tare muje,yayi mata wayo dake macece. Spark yace a ransa Kai Jamilu ba wayo, suka shiga bangarensa sai da izininsa aka barta ta shiga ciki, palonsa suka zauna ta bude ledarta ta duba har kayan Maza an kawo mata harda pad a ciki a boye an sassaka a ljihun kayan pieces yanda baza a gani ba,tace ai sai Yaya Mohsin, harda hular Sanyi da hula p-cap yanda zata dinga rufe gashinta, da wani mayafin kamar na Maza tasan na sallah ne, ta samu kayan sawa har kala biyu ga vest ta mata me kalar ta Maza,haka boxers da panties dinta duk a boye Wanda mace na iya sawa haka namiji na iya sawa tasan aikin Mohsin ne. Shi kuwa Spark Yana Ganinta ko ta kan kayan Bai bi ba kawai abincin yake so a bude yaci me gishiri da Maggi, Naila Jamilu ta bude abincinta na farko farfesun Naman rago Yana kamshi,Ga wata fried rice taji hadi,harda hadin salat daban da soyayyar kaza,gefe ga tuwon shinkafa miyar egusi, harda dambun nama da yawa daban,sai chinchin da meat pie, ga hadadden zobo Umma tayi da sanyinsa,Jamilu yace Kai gidan yari yayi ta wani bangaren,da a gidane yaushe za a kawo min wannan, da spoon na roba guda uku an zubo mata. Spark sai kace abincinsa ya dauki Spoon yayi Bismillah ya ja kwanon Fried rice ya fara ci,yaji dadi yace mamanku Jamilu ta iya girki,Jamilu ma yasa spoon yace kaifa mamanku? yace tab Yan aiki suke girki ta manta yanda akeyi ba dadi nata, dariya ta kama Naila ta dinga kyalkyala dariya, Spark ya kalleta yaci gaba da cin abincinsa ba tare da ya kalleta ba yace Jamilu kasan kana kama da mace kuwa? Naila tace haka ake cewa ya na iya da halittar Allah,tunda nazo gidan Nan nake kallon kirjinka ko zanga Nono amma babu,Jamilu yace wato Ido kake sa min, fuska ya hade yayi shuru Yana cin abincinsa sai da ya cika cikinsa dam,tunda yazo gidan yarin sai yau ya koshi yaji dadin jikinsa, duk ya cinye shinkafar Naila kadan taci ya cinye mata,tuwon ta jawo zata ci ya kwace yace sai dare za a ci wannan, Jamilu ya tsaya Yana kallon ikon Allah yace ni da abincina zan fasa ciyayyen wlh kaji mutum,Yace baka isa ba sai mun dinga ciyayya daga yau Kaci abincina naci naka ya tura mata ledarsa yace gashi Nan cinye wannan ai dama ba aci nawa ba. Naila ta bude ledarsa Taga tarin snacks da su yogurt,fresh milk da tarkace daban daban, ta zabi cake kato da yogurt taci ta koshi sannan tace kawo abincin na tafi da shi akwai Yan dakin mu,yace baza a basu ba kawai sai su cinye mana suma ai anzo musu Kai Jamilu bana son wannan Imanin naka,idan mutum ya fiye Imani baya iya taimakon wasu,Naila dariya ta kamata tace to kawo Naman a basu,yace ka basu farfesun mana mu sai mu ajiye soyayyen ko ya kace,Naila tace to Hakan yayi ta dauki farfesun da wasu cakes din da su lemuka Wanda aka kawowa Spark ta tafi da su dakinsu tana cewa sai dare zanzo muci tuwon yace to sai kazo,ka samo min Dan aiki a part dinku zai na min wanki da guga da shara zan dinga biyansa. Naila tace gani aikin me nake ni indai zaka biyani zanyi,a ransa yaji Tausayin Jamilu Ashe shine Mummy dinsa ta yima sharri,amma bazan nuna nasan shi bane,wannan dalilin ne ma yasa har ya gaida iyayen Jamilu,baida burin yasa Jamilu aiki ya dinga wanke Masa kaya da shara a fili yace muguntar tayi yawa gashi ya yarda naci abincinsa wannan Jamilun akwai kirki,wai har Yan dakinsu zai bawa namansa, kwanciya yayi a Saman bed dinsa Yana ta sake saken rayuwarsa. Naila kuwa tana zuwa dakinsu ta iske malaman sun hadu suna ta cin abincin da aka kawo musu duk cikinsu babu me binci da nama,daga shinkafa dafaduka sai shinkafa da wake,sai shinkafa da Miya da kifi sai Dan lemon su fanta,Jamilu Yana shiga suka ce Bismillah Malam Jamilu,Naila tace a'a kune malamai Kun taba ji nayi wa'azi a gidan Nan? Ba karantarwa ce ta kawoni ba kaddara ce wlh ba Wanda zan koyawa karatu ko na iya,Malam Sharu yace a daina biyewa rudun duniya Jamilu ka shigo makarantar mu, Naila tayi dariya sosai tace zan shugo,Naman ta ajiye musu tace gashi ta zube musu snacks da lemuka tace ga naku,suka yi ta mamaki Dan a jarabar Jamilu basuyi zaton zai kyauta ba,suka dauki yanka daya daya,Jamilu yace naku ne fa ku cinye wlh du ana tare taya zan cinye abu ni kadai,Malam sai murna da godiya yace Allahu Akbar. Naila kuwa Beauty ta kwalawa kira akace ta tafi wanka tace idan tazo kuce yau bazan samu Daman Hira da ita ba naga sakon waya na gode,suka ce to za a fada mata,Malam Sharu yace Kai ni wannan Jamilu adduar ma taki Masa aiki Inda kasan shedan,Dan Indo ne ya shigo yace Jamilu Terror taho taho ga abinci, Naila ta mike ta bishi suka tafi,Scoler ya tare su a hanya yace Habibty na ajiye Maka Kazarka soyayya ce,Naila tace Rasssss dani Ina zuwa zanzo na karba,Sai da taje Wajen su Dan Indo da Goje ta karbo rabonta tace sai dare zata ci amma tana zuwa ta bawa su Malam Sharu sai murna suke yi,taje ta karbo kazar Scoler a soye ta sake kawowa su Malam Sharu,ana ta Bata abubuwa sai ta duba duk Wanda baida gata a gidan yarin ko ba a zo Masa ziyara ba sai taje ta bashi,har wasu take Gani tace wane baka bani nawa ba,sai an bata sai tazo ta nemi yaku bayi a ciki ta basu,Jamilu ya sake suna sai mutuncinsa ake gani,bayan tayi wanka da dare kaikayin gaba ya isheta tace gobe asibiti zanje inshaallah, ta shirya cikin sabon kayan da aka kawo mata suma manya falka falkan gaske, ta gyara tarkacen kayanta,suna fita Sallar Isha tayi sallarta da addua Allah ya rufa mata asiri kar a gano ta sannan Allah ya fitar da ita, yanda take sallarta idan sun fita jam'i haka tayi abarta,Allah kuma Yana ta rufa mata asiri har yau ba a kamata da mayafi tana sallah ba a haka ma sai ta nemi lungu a cikin dakin take yin sallah. Malamai suna dawowa suka zauna zasu fara karatu yau sunci nama harda fara addua kafin a fara karatu suka ce yaron nan Jamilu idan sharri aka Masa Allah ka fitar da shi,Allah ka shiryi Jamilu,Allah Dan darajarka ka kubutar da Jamilu daga gidan nan,ka Kara daukaka shi suna cewa Ameen Ameen, Bismillah da Ayatulkhursiyyu,Naila dariya ta kamata ta danne ta zauna a kasa ta daga hannu sama itama tana cewa Ameen,Allah Gani ni Jamilu Allah kana kallona,Mummy ka tarwatsata,Mummy data min Sharri Allah ka tattaro bala'in duniya Dana lahira ka danna acan cikin Mummy, Allah kasa kullum cikinta ya kumbura,ka sata zawo,komai taci ciki ya kumbura,Ya Allah da zawo,da kashin jini,da amai da gudawa colera,ciwon zuciya, ciwon kafa,ya Allah da ciwon Kai,Dana mara,ciwon Sanyi irin naw,,,,tunawa tayi zata tona kanta tace Allah karka bari ta auru,Allah kasa tayi kwantai,ba ita ba samun bazawari,Allah Danta Ashraf da take ji dashi Allah kasa ayi Masa sharri irin nawa ya fado gidan Nan,Allah ka hadani da Ashraf Dan Mummy a Nan gidan yari,Allah basai na fita ba Allah a Nan gidan,Allah ka bani ikon cin ubansa,kar naji tsoro,kar ya min kwar jini,naci ubansa daidai yanda ya kamata. Su Malam Sharu suna addua sai suka tsaya kallon adduar Jamilu suna dariya Yana gama adduar suka ga ya mike yace na tafi wajen abokina mutumin kirki Ashe Yana da kirki duk gidan Nan babu me kirkinsa idan Kun ganshi ku dinga girmamashi wlh ga kudi ga kyau ga kirki iya kirki yau da shi muka samu ladar ciyayya ma yaci abincina naci nasa,Malam Garzali yaji wani mahaukacin kishi yace kaga Jamilu ka rabu da yaran masu kudi ka fiye rawar Kai ka kula ka tsare mutuncinka ato Ina baka shawara kar a Maka wayo kana yaro a lalataka Jamilu,Jamilu kayiwa kanka fada tam shike nan. Naila tace a'a mutumin kirki ne wannan duk gidan Nan nafi kaunarsa,Wanda nake jira Allah ya hadani da shi Dan Mummy ne wallahi bala'i da masifa har sai na aro ta Ummata,rashin mutunci da tuggu kuwa shima sai na Nemo Kari sai na kusa halaka shi da sharrina,Malam Sharu yace wannan yaro Ashraf ya shiga uku har na fara tausayinsa mu kanmu da ba abinda ya hadamu ka buwaye mu bare shi,Naila ta fice abinta harda shafa turarenta sabo da Spark dan gayu ne. Yana dawowa daga masallaci ya samu Jamilu ya shugo,yace Kai naci Dan tuwonka Yana Nan shine harda zuwa da wuri,Naila tace Ina laifi Dana jira akayi Sallah ma ko tuwonka ne? an kawo Maka ne daga gidanku? Spark uban isa da gadara yanzu kirki anjima rashin mutunci,yace gashi can dauki abinka,ya furta da gadara da kyar yake magana yana bata rai,Naila taji haushi tace koshi kayi shi yasa ka fada min haka taje ta dauki abincinta ta tattara da nasa gaba daya tayi waje,ya fito da sauri ya fisgota, shi mantawa yake Jamilu baida karfi,Naila sai gata ta zube a kasa har gwiwarta ta fashe,yace sorry, da sauri ya daga Jamilu yaji shi shafal ba nauyi,jikinsa wani shegen laushi haka,tsoro ya kama Spark yaja baya Yana kallon Jamilu,yace anya Jamilu bazan Maka tsirara ba kuwa na gani namiji ne ko mace,please muje ka tube wandonka,ni ba gay bane ba abinda zanji kawai so nake na tabbatar,Naila tace au ta haka ka bullo fyade zaka min dama ance yaran masu kudi Yan iska ne to duk gidan yarin Nan sai na fada musu Kai Gay ne,Spark ya zaro ido yace na janye maganata karka bata min Suna Ina respecting din kaina da kaina. Naila tace to karka sake ce min haka yace never, muje zaka ci abincin? yace ni da zaka bar min abincin ma nafi son haka,Naila tace to muyi musaya Kaci nawa naci naka,yace good,ta koma ta shige ciki ya shiga shima Yana jinjina anya Jamilu ba mace bane,Haka yayi shuru ya zauna Yana kallon News,Naila ta dauki nasa snacks tana ci abinta cikin Jin dadi,shi kuwa baya cin tuwo ma a gida amma gidan yari tasa wai shine ke yin wayo akan a bar Masa tuwo,tsaki yaja yace akan tuwo da shinkafa duk mutuncina ya zube wai yau ni Spark nace wa wani katon zindiki sorry akan tuwo,bazan yafewa kaina ba yaja tuwon Yana fushi Yana cika Yana batsewa haka ya fara cinye tuwonsa Yana Santi,yace uhm Poor Umma da iya girki,maganarce ta fito fili Allah yasa Naila bata ji ba da ya gane kurensa akan iyayenta bata wasa. Naila tace ance ku masu kudi Kun San juna watarana Kuna haduwa a wajen da sai me kudi ke zuwa,idan a Abuja kake Dan Allah kasan wani Ashraf babarsa dai wacce ta Raine shi Mummy ake ce mata duk family dinsu sojoji ne yawanci,ance ai shegen Ashraf din nata ya fara aikin soja ya bar aikin ya koma business sabo da shi bakin Dan iska ne,ance ai matsiyacin ya tara kudi,naji danginsu kowa sai yace Ashraf,baka sanshi ba? Tunda Spark yake bai taba dariya irin ta yau ba,ya dinga dariya a ransa yace Allah ya taimakeni ban fadawa Jamilu ni bane Alhmdllh da Ashraf ya sanni,Allah yasa bai San nasan shi Mummy tayiwa sharri ba,Naila ta tsaya tana kallonsa Yana ta dariya Tace ka sanshi dan iskan algungumin? Spark yace ai abokina nane, Alhmdllh ta mikawa Spark hannu tace mu gaisa ya mika hannu suka gaisa yaji wani shegen shock duk jikinsa ya dauki vibration,itama Naila haka taji da sauri ya janye hannunsa yayi wani Sanyi itama haka,tunawa yayi namiji ne da sauri ya girgiza kansa ya dawo daidai,tace zaka min hanyar ganinsa idan Allah yasa na fita daga Nan gidan, Kai wannan dan nata sai na Masa akuya,wlh sai na huce a kansa Dan iska matsiyaci,mutumin banza Allah yasa ya talauce ga mijinta ya mutu ta rasa ko suturar sawa inshaallah sai na taimaka Masa da shi da ita,jahilan banza jahilan wofi, Spark yaji ana ta Masa mummunar addua shi ba da laifi ba yace Kai Jamilu addua akewa mutum kace Allah ya shirya Ashraf. Naila tace wlh bazan ce ba sai dai na tsine Masa na sake tambade Masa albarka mutumin banza wa ya sani ma ko a turai din Mata yake bibiya Yana can Yana sheka iskanci da mata,shi baiyi aure yayi ibadar Allah ba ya zama Dan kwararo shine turai shine kudu Lagos wajen mata,Dan Bariki, Mayen mata,Ashraf yayi dariya kamar cikinsa zai ciwo yace wait Jamilu kazafi fa kake Masa ba wani kazafi ai mun sani yaran masu kudi me suka sani in banda lalata mata Yana can ya zama Dan aci kullum sai kace Ronaldo kullum aci kwallo haka ya Maida mata,zai gane kurensa Ina Nan Ina addua Allah ya hadani da shi sai na kwankwatse Masa Hallare, Spark yayi dariya kamar ba gobe,Naila tace wallahi tun a waya zaka hadani da shi na fara rage zafi da zagi na fara rage hanya kafin mu hadu,Ba fa shi ya maka laifi ba Jamilu,Naila tace nima ai ba Ummata ce tayiwa mummy laifi ba ta kare akan Dan Umma to nima akan Danta zan kare..... Gidan Baban Asmau tuni sunyi hakuri suna ta uzurinsu an daure Spark,Amma Maman Asmau wato marikiyarta itakam Yar uwar Maman su Spark ce itama kanwarsu ce,abin Yana damunta bata ji dadin kulle Spark ba ai shima danta ne,a dalilin haka gashi Mima ta daina shiga harkarta bare Mummy kamar ba Yan uwa ba gaba suke da ita,Kanwar Asmau wace ake kira da Safna itama zata kai 26yrs ta gama degree har aiki tanayi a asibiti,itace kadai tafi kowa damuwa a gidan ta shiga wani hali,tunda aka kashe Asmau take ta faman ramewa tana damuwa sosai watarana ma sai ta kulle daki tayi ta faman kuka,kowa yasan yanda suka Shaku da Asmau kamar me kullum suna tare dakinsu daya,har addua ake mata sabo da yanda ta fice a hayyacinta,aikin ma ta daina zuwa ba irin lallabata da ba ayi ba taki hakuri,ta samu babansu tace wlh Abbu Spark bazai kashe Asmau ba,kawai furuci yayi a dai dai kaddara ta fada Masa,Dan Allah kasa a sake shi idan yaso tunda ana so lallai sai an hadin zumunci ni me zai Hana na maye gurbin Asmau ko da ace baya so na nima zanyi hakuri na zauna dashi sabo da na cikawa Asmau Yar uwata burinta,Ni a maye gurbin Asmau Dani,Abbu ya Kifa mata Mari ya sake Kifa mata Mari yayi ball da ita yace har abada bani ba hada alaka da Spark Kuma bazai taba fitowa ba,mahaukaciya wacce Bata kishin Yar uwarta Dabba wacce bata San me take ba get out,ta mike Zumbur ta fice tana sharbar kuka tace Allah kaga niyyata ta alkhairi ce amma Abbu yaki ta fada dakin Mahaifiyarsu Tana kuka Mama kinga Abbu ne akan nace ya saki Spark ni a maye gurbin Asmau dani shine ya mareni ya min duka, Mama tace maganinki kenan ai na hanaki zancen,nifa so nake na taimaki Spark a fitar dashi,Mama tace duk da bani na haifi Asmau ba wlh ko ba a kulle Spark ba bazai aureki ba kema,wannan yaron bashi da ta Ido shi yasa nake baya baya da shi,kina dai gani Yan uwana sun san Asmau bani na haifeta ba amma gaba suke dani,abin ya kwabe da yawa kiyi hakuri. Sharhi Dan Allah Free page Accnt no 0175487861 Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 AsmaBaffa [12/8/2023, 6:56 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI 26-30 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GARE KI❤️ AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne YAR LELEN ROYAL STAR MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL ZUWA AUDIO BA IZINI BA *_Albishir! Albishir!! Albishir!!!_* *_Jama'ar Annabi inayi muku Albishir da cewa nakawo muku wannan shahararre Kuma ingantaccen gida, gidan da suka darje suka rairaye suke kawo Muku kayiyyaki masu dankaren kyau da Kuma inganci abisa farashi dai dai da Aljihun ku_* *_Hajiyata, kanwata, Aunty na, kinaso kisamu kaya Wadanda ba kamarasu? Kayanda idan kika shirya kika fito kizama abin kallo a wurin Yan uwanki?_* *_dama wadanda zasu ganki ahanya?_* *_sbd yadda Zaki fita daban da saura?_* *_Kinaso Idan kikayi shiri arinka tambayanki a ina kika saye wannan kayan?_* *_Zakije gidan biki ko gidan suna Amma kina tunanin kayan dazaki saka saboda kiyi fita ta Alfarma ta kece raini?_* ```ARZUQLANA GALLERY``` *_sunkawo muku duk Wani abu Wanda zakuna bukata kama daga:_* ```Laces Atampha Shadda Abayas Materials Gyale Takalma Jaka Kayan Kitchen Bangles n jewelries``` *And many more* ```GIDAN KYAU, GIDAN QUALITY, GIDAN SAUKI, GIDAN KWALISA, DA ADO``` *_Wani abin sedai kunbiyomu zaku Gani da idanunku_* *_sunayin kasuwancinsu bisa gaskia da Amana, ba cuta ba cutarwa_* *_koda bakida kudin Siya Muna gayyatarki dan ki tallata kema kisamu naki_* *_Yar uwa kasance a gidan, da abaki labari gwanda ki bayar_* https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ Spark suna zaune Yana faman Jin me Jamilu ke fada Yana ta Shan zagi a wajen Jamilu shi da Mummy, katseta yayi yace yanzu ka samo min me aikin? Naila tace gani wai zanyi indai zaka biyani,Kai ba karfi ba kace zaka yi,Ae zanyi haka Ina so,yace ba damuwa,Naila tace bari na tafi dare zaiyi,ka zauna a nan mana zan biya Maka kudin kwana mu zauna tare nima na huta zaman shuru,Naila tace a'a tafiya zanyi,Baki ya tabe tare da furta alright you can go,Naila tace aha sai da safe,ko kula Jamilu baiyi ba ya mike Yana taku dai dai ya shige bedroom dinsa,Naila ta juya ta fice. Tana fita taga kartai sun hargitsa gidan suna ta fada ana kokarin rabasu,tsoro taji ta juyo da gudu tana haki ta shiga dukan kofar Spark kamar zata balleta domin shi ya sa key,wanka yake yi amma ihun Jamilu yaji Yana cewa abude wayyo,da sauri ya daura towel Dan guntu jikinsa duk kumfa ya bude kofar,ta fado ciki tana haki zata yi kuka tace fada akeyi saura kadan jifan dutse ya fasa min Ido,murmushi ya saki tare da furta shine Kuma abin kuka ko kunya baka ji sai kace mace yaja tsaki tare shigewa toilet abinsa,sai bayan ya gama wankansa sannan ya fito,jikinsa Naila ta saci kallonsa a ranta ta furta wow idonta ta dauke a kansa kar ya kamata taga bai son kallo, gashinsa yake gogewa da Karamin towel,Naila sai faman kallonsa take ta saki baki,kamar wata wawiya, Juyowa ya sake yi da sauri tayi kasa da kanta ta koma kallon kafafunsa masu kyau farare sanye cikin takalma slifas, gashinsa ya busar ya fara taje shi,Naila taga duk su lotion dinsa masu tsada da sauri ta Kalli skin dinta ita, tace shi yasa ni bana shining Dan hasken nawa ma sai guduwa yake,wai ni ya haka ne ai kuwa bai isa ba wlh duk da ya fini haske sai na kamo shi. Juyowa yayi haka kawai yaji shi Sam a mace yake kallon Jamilu ya rasa dalili magana yayi a gadarance yace koma Palo zan shirya,Jamilu yayi murmushi Yana kallon Spark yace Ina namiji me zan gani a jikinka,ni ko towel dinka ka cire ba ruwana ba abinda zan Gani abinda kake dashi nima Ina da shi, Spark yace Allah? tace sosai fa,yace to a Kalli juna wallahi na yarda ka tube wandonka ni ma zan cire towel din, Naila a ranta tace wannan fa ya uzura min tsakani da Allah kar ya gane ni,a fili tace sai kace wasu yara,wato na ganeka so kake yi muyi wasan bayan murfin kofa na yara to bazan yi ba na girma ni,idan mace kake bukata ka San ya zaka yi ka samu wata ta bude Maka Garejinta ka shiga amma ni namiji ne,me yasa kuke zargin macece ni ta ya zan shugo Nan ba a gane ba Kuma,to a wajen Yan sanda ma daga ni sai gajeren wando da singlet,Inama kasan Mummy da nace ka tambayeta kaji ai ita ta ganni a haka,Spark yace na yarda to ka fiye surutu Kuma ka daina kallona. Naila da sauri ta dauke kanta amma ta manta ta sake sakin baki tana kallon kyakyawar surar Spark, ta wani bude baki ta sake shi,a haka ya fara shafa mai Yana Juyowa again ya kama Jamilu,da sauri Naila ta mike zumbur tace na tafi,ko magana baiyi ba Yana jinta ta bude kofa ta fice, a tsorace take tafiya tana addua a bakinta har ta fada dakinsu Inda ta samu malaman sun fara bacci ma,tace an gaji da tilawar kenan,tazo ta kwanta tare da jawo sabuwar wayarta ta kunna tana Gani ta hadu a fili tace wannan tafi karfina kyan wayar Nan Yaya Mohsin wlh shine Dan gayu ni Ina gidan yari wa zan birge da waya Ina cikin wahala ai gara na rike Yar karamata burin kwaila, ta jona abarta a charge ta cika full sannan ta zare ta Maida cikin kwalin ta ajiye tace sai sunzo ziyara na bashi ita. Bangaren mata a gidan yari Beauty kwance take a Saman gadonta tana ta faman tunanin Jamilu tana matukar kaunar Jamilu,Surarsa take kissimawa a ranta kawai ta hango Jamilu wani kyakyawan matashi hadadde me dauke da faffadan kirji, damatsansa wasu manya alamar Yana Gym,murmushi ta saki cike da shauki ta juya a Saman bed din tare da rungume wata teddy dinta da Maminsu ta kawo mata, ta sake juyawa tayi mika tare da sake kankame pillow tace wato Allah haka yake ikonsa idan yaga dama ba Inda bazai hadaka da mijinka ba,gashi nan shima sharri aka Masa kamar yanda nima haka bari Daddyna ya fitar dani wlh sai na fitar da Jamilu ko arzikin Daddy zai kare muje muyi auren mu,wayyoooo jamiluna ta fara Shure Shure a Saman pillow tace yanda nake Allah ya bani kyau na ba laifi, gani da haske na, chass dani,nasan sai na birge Jamiluna. Sake hango damatsan Jamilu tayi a ranta Yana taku ingarman namiji take ta hangowa,wani irin zaratan Maza,ranar haka Beauty ta kwana tana faman nazari akan Jamilu masoyinta, Garzali kuwa a daren har Istihara yayi ko zai samu a nuna masa a mafarkin ko Jamilu mace ne amma sai ya hango Jamilu da katon Hajiya Babba,a firgice ya farka Yana neman tsari da wannan mafarkin shi Kam,yace inshaallah ba haka bane idan kuwa hakane to Jamilu mata Maza ne,haka ya koma ya kwanta. Washe gari da asuba Naila suna tafiya masallaci tayi sauri ta tashi tare da yin alwala tayi sallarta tayi addua sosai Allah ya rufa mata asiri kar a ganeta,tace naga makiya sun fara sa Ido a kaina,tana cire Hijab din Malam Sharu Yana shugowa saura kadan ya kamata Allah ya kiyaye amma yaga kamar ta zare abu daga kanta, gashi da sauran duhu da sauri ta daga bargonta ta jefa a kasa ya kunna haske da sauri yaga ba komai ya kalleta sosai Naila ta daga hannu haka tana addua,Malam Sharu yace wai Kai Jamilu wanne addini kake yi? ayi mutum baya zuwa jam'i,Naila tace ban yarda da limamin ba bazan taba bin kowa sallah ba a gidan Nan duk babu na gari bare a bishi sallah,kowa shegen kansa ne mummunan Abu ya aikata aka kawo shi akan me zanbi mutum sallah, bazan bi kowa ba,ban yarda da Imanin kowa ba a gidan Nan, tawa Sallar nake yi. Malam Sharu yace Allah ya shiryeka ka gane jam'i ba abin wasa bane,Naila tace Ameen shi yasa ni ka ganni PHD ne dani wajen minding business dina,kaga shi yasa akace babu kyau shiga abinda ba ruwanka kasan irin hujja ta ne? Ina da hujja me tsauri amma mutane baku San wane mutum ba ko me yake Shirin yi sai ku dinga shiga lamarinsa,ko ka manta hadisin ne Yana daga kyan musulunci ka bar abinda ba ruwanka,to mu a arewa yanzu kowa nunawa yake yafi kowa ilimi,hankali,da wayewa,kowa yayi addininsa Malam Sharu nima addina nake yi ba ruwanku. Malam Sharu yace mu dai gaskiya ce sai mun fada ko za a sa kanmu gabas a fille sai mun jawo aya da hadisin idan mutum bai dauka ba ruwansa,Naila tayi murmushi Allah ya bada sa'a, Kuma Ina tabbatar muku watarana sai kunji kunya,Kun sa min Ido,Kun San dalilina a dakin nan? Yace sai ka fada,Naila tace wani Assignment nake amsawa Ina gamawa zaku ga dalilin,Allah ya kaimu Jamilu cewar Malam Sharu. Baccinta ta koma ta barsu sai wurin 11 ta tashi ko makarantar gidan yari Naila bata taba zuwa ba amma Spark shi Kuma Yana zuwa duka boko da ta addini,sai da tayi wanka ta shirya duk a cikin toilet sannanta fito da kayan data cire,tace ga zafi ga manyan kaya Ina fama wlh,ta wuce bangaren Spark masu tsaron wajen suka ce ya tafi makaranta,Naila ta dinga mamaki ta nufi makarantar, tun kafin ta karasa ta hango gashin kansa Yana sheki,dariya ta kamata tace dole kanwar naki shegiya wuya ta sake shekewa da dariya,Juyowa Spark yayi kenan ya hango Jamilu a window Yana ta faman Masa dariya,suna hada Ido tace ajeboooo.....ajeboota an koma yaki da jahilci sai dariya....dariya ma ta bawa Spark yace yaron nan ya takura min a rayuwa. Ball taje ta karbo tace ba wata makaranta da zanyi wai shi irin yasan darajar ilimi to ai ba Wanda ya isa ya min dole sabo da haka ni ball zanyi,harda daga Masa ball din ya gani,tayi gaba filin wasan sai da yamma yawanci ake yin ball ita kadai a fili tana ta wasanta da ball bata iya komai ba,Spark ko gama lecture bai bari anyi ba ya fito ya taho wajen Jamilu,a hankali yake tafiya ana wani gayu ana basarwa hannu daya a aljihu anci kana nan kaya tracksuits ne a jikinsa rigar me hula a baya, bakake da ratsin fari,kafarsa sanye da Sneakers,Naila tace shegu kudi ko a Ina suke basa buya wa zai ce shi a gidan yari yake,ji yanda ma duk Yan bangaren da suke a VIP din nan sai kyau suke da kiba to zasu ci abinda suke so gashi basu fita ko Ina uhmm. Karasowa yayi Inda Jamilu ke ball dinsa shi kadai,hannayensa duka ya zuba a aljihu yace saka muyi,Jamilu ya jefa ball suka fara Yana ta zubawa Jamilu yanka da oc ta ko Ina bai iya komai ba,sai dariya take tana so ta kwace ball din sai faman yanke Jamilu yake hannayensa ma a aljihu sai yanzu ya cire hannayen,Naila sai taro shi takeyi kar ya wuce da ball ya cinyeta, zuwa tayi tasa kafa a Jikin tasa kafar zata kwace kwallon ai sai ta Fadi tim a kasa,Jamilu ba karfi ko na anini,dariya yayi yace ka dinga sakin jiki haka wai ko yaro ne indai namiji ne ai Yana da karfi duk da Kai yaro ne,Naila sai tayi halin matan na son girma tace wlh a'a da kadan ka girmeni tab, Spark ya kalleta yace anya Jamilu anya kuwa,Mene? ta furta tana dariya, zo na taba kirjinka Jamilu,Naila ta hade rai tace idan gay kake yi ka Fadi gaskiya malam, kyale zancen yayi yace a ransa sai na taba kirjin Jamilu dole wlh, suka ci gaba da ball dinsu, Naila sai faduwa take ana zuba mata yanka, taci sa'a ta kwaci ball amma Bata yi komai ba ya kwace tace wlh ban yarda ba ya kamata a kawo rapefree,yace to a samo. Goje ne yazo wucewa Naila tace Goje yawwa tsaya ka zama alkalin wasannan idan anyi mugunta ka busa please,Goje ba usur ba komai yace ai na Saba da fito wajen kiran karena sanda Ina gida ku fara,suka fara har su Naila suka samu Yan kallo a wajen da yawa suka tsaya suna kallon Jamilu domin shike kawo su wajen, Spark Dan girman Kai ne baya harkar kowa. Goje ya shiga da gajeren wandonsa da singleti ya saka kwallo a tsakiya sannan yayi fito da baki yace ku fara,Spark ya cillawa Naila ball ta fara tafiya yazo ya kwace Yana rabarta ta zube a kasa ta Fadi wai ya bigeta,alkalin wasa ya busa fiiit aka mikawa Naila ball ta buga wai an bugata da kasa, ta bugo kwallo Spark yaje ya kwace ta bishi zata kwace ya dinga yanketa Yana wasan kura da Naila Jamilu a filin, ta gaji ta manta ta rungumo kugunsa ta rike shi Kam Kam tana haki, Spark kamar gunki haka yayi poster ga Goje Yana ta busa anyi rike amma basa jinsa sai faman fito yake bakinsa har ya gaji,Yana zuwa ya dagawa Naila hannu yace an baki red card, sai lokacin suka dawo hayyacinsu ta sake shi da sauri tana dariya cikin hakki tace to kana gani zai kashe ni da gudu,Red card aka baki ki fita. Akwai Wanda suke kira da Muler ya shugo yace shi suyi da Spark yace to,suka fara ball da Spark da Muler,Muler mugun kwaro ne a ball har ya fi ma Spark iyawa,Naila tana waje tsaiwa ta gagareta ma sabo da gajiya sai zama tayi a kujerar Yan kallo tana hutawa, mazan suna ta zuwa karshe ma shiga suka yi da yawa aka raba kwallo, harda Spark ko wanne gida da Goal keeper, suna ta yi Naila tana ta kallo tana nishadinta ganin yanda Spark yake kokari a ciki,ya iya ball sosai,sai da suka kwashe kusan 2hrs sannan Spark ya fito a gajiye ya barsu suna yi wani ya shiga a madadinsa,Naila da su Scoler Yan Daudu sun taru suna ta kallo su a dole mata ne,Scoler yace Ina zan iya hada jiki da Maza su balla ni Ina zaune cikin rufin asiri,wani labaran yace Kai Jamilu ka Mori saurayi Kalli yanda yake tafiya Inama nice,Naila tace gata sunanta Spark ai Yar budurwar tayi tsaya ma kuga ta karaso, Scoler harda fifita da hannunsa yace Dan Allah ya jikin Spark din Yana sparking kuwa ahhhh ahayye ke Kam Jamilu kin caba ga farin jini ,ni dai gaskiya kinci amanta ,Jamilu ya Kalli Scoler yace ai kasan so shi tsuntsu ne tashi yake daga kan wannan ya koma kan wannan,Labaran ya furta ai ni bana bakin ciki Kun dace tunda ban sameka ba Jamilu to uban kowa ya rasa,Tantiriya ta mike tace mun tafi Shan shayi ni da Baby Spark,Spark ya jita ya daure fuska ya tsani Dandaudu a duniya,ta bi bayan Spark suka tafi,Spark shi tunda ta rungumo kugunsa abinda yake ji a jikinsa game da Jamilu ya tashi hankalinsa, Sam tunani yake sosai akan abin Nan, me yasa wai ko ya suka hada jiki sai yaji shock,tsaki ya ja yana tafiya ya juyo ya Kalli Jamilu yace a Ina ake soya kwai? Jamilu yace kawo a siyo Maka,kudi ya zaro dubu daya yace guda biyu za a soya sai tea,Ina da bread,Naila tace to ni uku za a soya min Kai biyu tea cup biyu,yace karka sake ka kawo min a bude,Jamilu yace an gama ta juya ta tafi tace banza ta Fadi,ta tafi wajen masu siyen tea Maza ne dankam suna ta Shan tea, can ta iske DanIndo tace ya man how far,Yace a dey woo da wata katuwar muryarsa,flask Dinka dayan nan zaka bani,Dan Indo ya kurbe ragowar shayinsa yace let's go, suka tafi taje ta karbo shi, sabo Dan karami da shi me kyau,Dan Indo shi Yan dabarsu da basu fada gidan yari ba suke kawo Masa duk abinda yake so,yanzu zai sa a gama da mutum Yana daga gidan yari,Kuma manya har kiransa suke Yana gidan yari Yana bawa yaransa na gida umarni ana zaluntar bayin Allah, su kashe duk Wanda suka ga dama,kullum cikin Kwangila yake iri iri da shugo da miyagun kwayoyi, Naila Allah ya dorata a kansa,Yana ji da ita,yayi yayi ta bashi dama yasa a kwato mata hakkinta taki tace sai ta fita tukun, ta karba ta sake dauraye flask din sannan ta siyo shayin ya Sha hadi sosai,aka soya musu kwai ita uku shi Kuma biyu, harda siyo wata butter ta leda ta karasa kashe kudin duka. Tana dawowa ta shiga sai taga wannan karon ba a hanata shiga ba,samunsa tayi yayi wanka ya canja kaya,ya Kalli Jamilu yace kayi wanka,Jamilu bai San tarko ya hada Masa ba so yake ya ganshi ko ba namiji bane,sai ta shiga toilet dinsa tsaf da ita,ta saka key sannan ta tube tayi wanka,Bata zo da seletape da bandage ba bare ta mamme boobs dinta sai ta tsallake boobs din tayi,bata zubawa bandage din ruwa ba kar ya lalace ya cire tunda tayi wanka da safe,kayanta ta karkade ta mayar ta shirya sosai ta fito,Yana jira yaga ya fito daure da towel sai yaga ya fito da shirinsa yanda ya shiga sai dai ga alama yayi wankan,yace ga lotion dina ka tube kayan ka shafa mai,yace a'a zafi bana shafa mai ni da zafi, Spark yace hmmm a ransa yace zan Tara a gaba dole da sai na ganka Jamilu,a fili Kuma ya jawo flask yaga ta hado da wani Dan cup Wanda kana Sha zaka jefar, na take away ne in mutum na so ana basu idan ka siya tea. Ya zuba tea din ya Dandana yace not bad amma a dakko Madara a Kara wannan gidan rayuwa cikinsa sai da Madara,Naila ta dakko peak da aka kawo Masa aka rasa da me za a fasa sai wajen me shayi ta koma aka fasa mata ta dawo suka sake tsulawa a shayinsu itama ta zuba Nata,ta dakko bread kamar nata me dadi ta saka kwai a tsakiya tana yaga tana kora ruwan tea,kallonta yayi shima ya fara cin nasa,tace wai mu Maza me yasa muke da Yaudara ne? Spark yace Gender dinmu ce haka,ta cika baki da kwai da bread tace uhmmm? Yace yeah,tace kune dai masu Yaudara, ai da ganinka zaka yi Yaudara ba kadan ba Spark,mata nawa ka cinyewa Bado? dariya yayi ba shiri yace da ace nasan mata ai ta Katanga zan dinga haurawa part din Mata na zama kwarto a gidan Nan,dariya tayi ta sake kurbar tea tace nufinka Kai virgin ne? original ma kuwa,Naila tace kaji tsoron Allah fa,yace da gaske ai ni da ace nasan mace to Beauty zaka bani kawai naje can, yanzu sai ka haura? Ina nan zan sa a kawo min ita ba Wanda ya sani ma. Naila tace lallai da kuwa kaga namijin kishi,ya Yagi bread and egg Yana cin nasa a wani gayence yace egg din ma ba dadi,tace to kawo ta dauke ledar kwai tare da furta do you think i will beg you to eat? So you can't beg me to eat?ya tambaya, tace yeah,Spark yace ai naga baka da Imani ko kadan ya kwace ledar Kwansa yaci gaba da ci har suka gama ya wanke hannunsa da sabulu tare da kuskure bakinsa,Jamilu ma haka,yace sai me aikin nawa,Jamilu yace gani,yace Start to ya koma kujera ya kwanta Yana kallo Yana danna wayarsa Naila sai da ta fita ta samo tsintsiya ta siyo harda mopper duk gasu Nan ana siyarwa,ya bata kudi again ta siyo bokiti dasu plate da spoon da duk wasu tarkace na bukata amma sai shegiyar tsada dake a gidan yari ne, tazo ta fara shara Yana binta da kallo komai irin na mace, shi kansa daurewa yake yi gaba daya bai taba ganin namiji haka ba ko mata Maza ne kuwa,Jamilu Yana ta aikinsa sai da ya gyara ko Ina neat har toilet ya wanke Kal Kal,Naila a ranta tace ko a gida bana aiki Ashe dai na iya gashi Ina bautar kato,naki yiwa uwata da ubana nazo Ina yi a banza. Tana gamawa ta tattaro kayansa kala hudu duk ya cire ta shiga toilet taci ubansu da wanki sabo da tasan tsaftarsa da iyayi amma duk da haka ta fito zata shanya yace kawo na gani,ya duba kayan kafar wando da su aljihu ya kare musu kallo yace basu fita ba a sake,Naila ta gaji Dan ma kana nan kaya ne haka ta koma ta sake wankewa,ta fito yace Jamilu da ka Dan sake wankewa Banga sunyi haske sosai ba,Naila tace ni baiwarka ce wlh bazan sake ba ta fice ta shanya ta leko tace idan kaga dama ka saka idan baka dama ba ka barshi ta juya tayi ficewarta, Spark ya jinjina Kai yace ba komai gidan yari ce ta jawo min shi yasa yake ganin ni sa'ansa ne yaron da baifi na dauke shi ya zama cleaner dina ba,rayuwa kenan, shi Spark a dole anci Masa mutunci,yace kwana nan zan daina dariya ya daina ganin hakorina,ya dinga jinjina maganar yanda Jamilu ya wani zazzaro Masa Ido Yana Masa fitsara,ya nuna kansa yace niii...hmmmm ba komai. Beauty tun jiya take so taji Muryar Jamilu amma shuru,duk ta damu kanta ga number waya ta bashi yaki kira,Naila kuwa Yar kwakwurar wayarta ta sa ta kira Beauty Wanda ita ta zaci wayar da tasa babanta ya bawa Jamilu ne,bayan sun gaisa tace to ya kaji wayar? Jamilu yace wani dadi idan Ina shafa Saman screen sai naji suwal suwal gaskiya wayar ta hadu na zama babban yaro,kinji yanda nake Jin muryarki kuwa clear wani so smooth,sai naji zuciyata tace aaa...aff idan muryarki ta daki dodon kunnena, Beauty harda dariyar farin ciki tace daga Jin muryarka my love nasan Kaci kaji jiya anzo Maka da kaji ko daga gida? Naila tace harda ragadada, Beauty tace sai watarana zan baka labarina, Tantiriya tace karki damu nima zan Baki nawa, to ya soyayyata? Beauty tace tana kashe Murya da yanga ta furta tana nan mana sai karuwa ma da take kullum, percentage nawa? ta kusa cikewa 100, Tantiriya tace har naji dadi kin san Ina sonki da yawa,Gashi baki taba ganina ba,Beauty tace duk a suffar da na ganka zan iya aurenka ko kuturu ne, Tantiriya tace da yatsuna ma kwantar da hankalinki,in kika ganni zaki ji dadi fa,Beauty tace muyi Whatsapp mana sai naga pics dinka,Naila Ido ta zaro tace yanzu Ina da wani uzuri ki bari zan miki magana,Beauty ta furta angama ogana my man. Watace tazo wajen Beauty ana kiranta da chikar gayu, yarinya ce matashiya domin su Naila sun girmeta baza ta wuce 18yrs ba, ita ba fara ba Kuma baza ace baka bace amma tana da kyau matukar gaske,dumimi da ita da gudu ta shigo ta daki Beauty a gadon baya ta fice da gudu,Beauty bayan ta kashe wayarta ta mike ta biyo Chikar gayu da gudu,wata dattijuwa ce me kudin gaske wacce ita ba a block din Yan daurin rai da rai take ba,shekaru biyar aka yanke mata saura baifi wata biyu ba wa'adinta ya cika ta bar gidan gaba daya,Itama a VIP take me kudin gaske ce ita Chikar gayu ce Yar aikinta ta zama kamar yarta,Bata Jin magana tsokana ce da ita tun Yan gidan suna dukanta har sun daina ma. Dattijuwar me suna Hajiya Kaltume itace ta rike Beauty tace dan Allah kyale min yarinya bakya ganin ita yarinya ce kin bata shekaru biyu haba Beauty tamu,Beauty tace wlh Dan Ina ganin girmanki ne Hajiya ba komai na kyaleta,tace na gode Queen of Beauties,Beauty taji dadi tace Allah Hajiya na Kai queen? tace ae mana,Zan iya birge mijina? Hajiya tace sosai ma ai bazai iya Kara miki kishiya ba,tace sunansa Jamilu,Hajiya tace Nice name,Ina sonsa Yana Sona,jiya ma da ban ji muryarsa ba sai da nayi kuka,Hajiya ta zaro ido tace kibi soyayya a hankali Yar Nan,Beauty tace ni wlh bazan bita a hankali ba akan Jamilu sai dai a mutu,Hajiya tayi dariyar manya tace uhm uhm fa Beauty kar muzo muga ana tsinewa Jamilu muga ana rusa kuka,Beauty tayi dariya tace Allah ya tsareni da zagin Jamilu har abada,wallahi da zanga malamai ma sai nasa sun mana addua Allah ya Kara mana dankon soyayya da Jamilu. Hajiya tace lallai kinyi nisa baki San iskancin soyayya ba idan ta tashi maganinki,Beauty tace ki mana addua kawai Hajiya amma idan Allah yasa muka fita daga gidan yari zamuyi aure Jamilu zaiga soyayya a karuwata zan shiga gidan mijina ba kunya ba komai sai abinda Jamilu ke so,Hajiya tace Allah ya nuna mana tace Ameen,kina Jin labarin nayi aure idan kika ganni Hajiya kawai ki kirani da Karuwa, ai zansa Daddyna ya bibiyar min hakkin Jamilu shima sharri aka Masa, Daddyna me kudi ne Kuma Kinga Yana da kafa gashi Senator ne har sau uku yayi senator yayi minister na tsaro da wasu mukamai duk ya rike,Hajiya tace mashaallah,Beauty tace Babana Yana da Dabban kudi,wani jahilin kudi ne dashi,Hajiya mutuniyar kirki tace mashaallah Allah ya Ida nufi. Ameen cewar Beauty,Chikar gayu ce tazo ta wuce da littafanta zata je Islamiyya,Beauty tace zan kamaki a school ne yanzu zanzo nima,Chikar gayu tace wooo ta zaro harshe ta Kara gaba,Bangaren mata ma haka yake gasu nan ba kalar da babu manya da yara,ga Yan iska Nan tatattun gaske da Wanda kaddara ta kawo su,iya shege kala kala wani bangaren ma kida suke ji a Bluetooth speaker suna ta faman tikar rawa ta fitsara,duk a nan su Beauty suma suka sake wayewa idonsu ya bude suka zama basu da kunya basa shayin uban kowa. Makaranta Beauty taje ta samu Yan mata suna girgiza wai ana gasar girgiza Boobs aga wace tafi iyawa sai shewa suke a class,Malama bata shugo ba a Islamiyya suke wannan iskancin,Chikar gayu da nata ko girman kirki babu amma tafi kowa zakewa kamar zata cire Kafadunta, Beauty tana zuwa ta ajiye Jakarta ta shiga ciki tace ga rawar Jamilu,haka zan na masa a Palo idan munyi aure,guda suka saki da shewa ana dariya,Chikar gayu tace saura luwaluwai muga wace gwana anji Beauty ta lashe gasar, Nan ma suka fara har malama tazo suna ta fama sai da ta musu magana sannan suka San tazo ma. Abban su Mohsin Yana bencinsa a zaune Yana ciniki sai ga wata bazawara ana ce mata Zainab Kai zaka rantse Bata taba aure ba ta dau wankan yan birni tana taku dai dai,tunda ta taho yake kallonta sai kace Dan iska, Zainab tana zuwa yace Zainabu Abu me tagwayen suna Allah ya kawo miji na gari ko da kuwa nine,Zainab tayi dariya dama har gulmarsa suke a layin yanda yake Mayen mata ba uwar da ya iya sai son mata,tace kayan Miya za a bani,Abba Yana washe baki yace kice yau dadi za a ci naga gidanku kunfi dafa shinkafa da wake,Zainab a ranta tace kaji mutum marar mutunci ya fada min magana a wayance,a fili tace ae a zuba min na Dari biyar, ai kuwa ya dinga antaya mata kayan Miya Yana kallonta ba ledar yake kallo bama Zainab din yake kallo Yana ta faman zubawa ya bata yafi na dubu daya,hannunsa sai rawa yake karrrrr karrrr, Zainab ta karbe kayan Miya,yace cucumber fa ga salat ai girkin zaifi dadin ci,tace kudina sun Kare,hannu na rawa yace ai sai a baki ko kyauta ne zo ki karba haba kamarki ai sai da kayan lambu, ya dakko hannu na rawa zai zuba a leda sai ga Umma ashe tana labe tana kallonsa ta cikin gida ta fito fit.... Tana masifa tace to namamajo ke zo Dan uban uwarki ta fisgo Zainab ta juye kayan miyar tana masifa tace Yan iska barayin banza,wallahi Allah na kallonku a haka ku bude Baki Kuna zagin gomnati barayi barayi bayan duk gaku nan barayine kowa ya samu dama sai sata Yar iska me hanci kamar gurji,zaki ci cucumber ai hancinki ne cucumber din,wato Kinga banza ta Fadi,Umma ta gyara mayafinta ta zuba mata na dari biyar dinta, tace ungo jeki idan kin fasa Kuma a baki kudinki ki tafi wani wajen,Zainab karba tayi sum sum ta wuce tana cewa nifa ba ni nace ya bani ba,wallahi zan jawoki na miki mugun duka na karyaki na karya banza,Zainab ta tafi kawai,Abba ya sadda Kai kasa Yayi mukus,Umma ta Harare shi tace Kai Kuma la'anarka a mata take ko? baka da aiki sai son mata,a haka kamar Dolo ashe wayonka a mata yake, hannun Abba taja suka shiga cikin gida,duk masifar Umma bata yiwa Abba a gaban mutane sai dai watarana a gaban yaransa take cin ubansa,tace haba Hashimu ai dama ni tunda aka kaini gidanka a matsayin amarya naga kasan hanya fes kabita babu gargada nace da wata a kasa,watana biyu a gidanka na samu ciki ana zuwa ganin amarya na fara amai ashe har ka jefa kwallo daya,to billahillazi baza ka ebo min cuta ba,baza ka jona min kanjamau ba,idan aure zaka yi kayi kawai ni ban hanaka ba, Allah ne yace ku Kara,tunda mace daya ta Maka kadan ka Kara yafi min kwanciyar hakali. Abba anyi mukus da kyar yace ni ba aure zan Kara ba,Umma tace na fahimceka fa Hashimu mace daya ta Maka kadan,Ina da lalura watarana baka iya hakuri....Hidaya ce ta shugo gidan da markade ta dakko ta tsaya Jin me su Umma suke,Umma tace bar nan Dan kutmar....ta dura mata ashar, ba shiri ta ajiye markaden ta fice runfar Abba taci gaba da sallamar mutane. Umma tace abinda kake yi yaranka kake zubarwa da mutunci a unguwa sai gulmarka akeyi Kai ko kunya baka ji,na baka dama idan kaga wacce tayi Maka ka fada min Danka zai Maka auren duk abinda ake kashewa zai kashe Maka bazan hanashi yayi komai ba, ai Kai ubansa ne mahaifi,ni bani da bakin kishin da za ace na haukace akansa,Ina sonka dole zanyi kishi ba macen dake son kishiya a duniya amma ni da wannan halin naka gwara ka Kara auren tunda ai da a baya ba ruwanka da mata ko kulasu baka yi,yanzu kuwa ka gaza hakuri,Abba Yana kallon Umma har ta gama kamar zaiyi kuka yace Allah na gode Maka daka bani mace ta gari, na gode ya rungume Umma yace kin yarda nayi auren? Alhmdllh yau ku rufe gida a masallaci zan kwana Ina Sallar dare. Umma a nan ta saki baki dama fada tayi bai Kai zuci ba ta zaci bazai iya ba zaiji tsoronta, tace wallahi karya nake ban yarda ba Hashimu,baza ka Kara aure ba na isheka ni kadai, Hashimu yace maganar farko ita sarki yake karba wallahi an karba,ni baki isheni ba,ga kullum masifa masifa kice bana miki komai,kiji tsoron Allah Umman Mohsin ni aurena zanyi,Umma salati ta saki tace na shiga uku Hashimu daga wasa wallahi ni wasa nake,Kuma indai akan masifa ne na daina yi Maka daga yau zan gyara Halayena,Hashimu yace ki gyara din ai Yana da kyau auren ma ai sunna ce me kyau,Umma sai kuka sosai,Hashimu yace kiyi hakuri kici gaba da neman warin sigari kina shaka kafin ki samu lafiya,Umma ta saki kururuwa tace wallahi Hashimu butulu ne Kai,Hashimu yayi mukus kamar Dan Dolo ya fice abinsa wajen sana'a,daga ranar Kuma ya daina kallon mata shi a dole aure zaiyi bayan ko bazawarar babu ma,duk arahar kayan miyar ya daina wai zai samu dahir mene zai dinga batawa kansa lokaci Yana kallon banzaye a waje. Harira tazo wajen zata Masa wayo Abba ko kallonta baiyi ba,Harira tace Hashimu Allah bar mana Kai,yace ko kiyi addua ko kar kiyi idan Allah yaga dama zai barni mana,Kuma watarana dole zan mutu,na nawa zaki siya ya furta ba mutunci,Harira tace ta dubu uku,Hashimu ya millira mata uwar tsada ta dinga mamaki haka ta bar wajen ba fuska,Umma Kuma kwana biyu sai kuka sai bacin rai,gashi shuru Mohsin bai zo ba,yau Allah ya kawo shi da yamma,Yana zuwa Umma ta mike daga Inda take zaune tana gyara wake tace muje ciki,Shi dai Mohsin ya ganta duk ba sukuni tayi yagai yagai da ita,yace Umma lafiya dai? Umma tace hmm Dan nan Abbanku dai aure zai kara,Mohsin Dake namiji ne ko a jikinsa Maza ba ruwansu da kishiya,yace Umma shine duk kika damu haka na zaci wani abin ne ma,wacce zai aura? Umma tace shi yasan wacece ni dai yace har yanzu bai samu ba tukun amma tunda ya furta ai sai ya samota,to Umma a kanki zata zauna tazo ta zauna mana halin Abba ma kadai ya koreta. Umma tace baza ka gane ba Mohsin wata macen da niyyar sharri take shugowa burin Matan yanzu idan an auro su kawai su Kori uwar gida ko su jefa mutum a masifa,wata bin malamai tazo ta hanamu sukuni wata babu mutunci a harkarta,wani auren idan anyi ya zama sanadin fitarka daga gidan miji kenan shi yasa kaga bama son kishiya,Kuma dai kishi halak ne,Mohsin yace to kiyi hakuri inshaallah ba abinda zai faru Allah yasa haka shine Mafi alkhairi,Umma tace hmmm dama nasan baza ku goya min baya ba,Mohsin yace Umma gwara tun wuri mu hadu a samowa Abba ta kirki wacce zaku zauna lafiya shike nan kawai,Umma tace a'a bana son ta kirki nafi son wacce zata buwaye shi ya saketa,Mohsin yace tab kin san Abba ba wani iya saki da zaiyi Umma nidai ga shawara nan,tazo a samo Yar banza tayi ta gana miki azaba Kuma ya kasa sakinta ai gwara ta kirki,Umma tace to shike nan,Mohsin yace a makwaftana akwai wata Fatima mijinta ne ya mutu yaranta biyar amma duk suna can Kaduna dangin ubansu sun karbe yaran ita kadai ce,tana da kirki da hankali a hadasu da Abba kawai,Umma tace babu wata ta kirki a kishiya Malam kawai kace ka hada baki da ubanka Kun munafunceni ta saki kuka. Mohsin yace kefa kika shawarce ni ban san zancen ba wlh,tashi ka bani waje,Mohsin ya Mike cikin shigarsa ta kana nan kaya masu kyau yayi kyau ya fice,babu me kallon Mohsin yace Yana da aure ma,Yana fita Abba ya tare shi yace Mohsin kaji zan Kara aure ko? Mohsin yace ae yanda yaga Abbansa Yana ta murna ka rantse an kawo amaryar ma,sai yaji tausayinsa yace Abba wace matar? Yace ku nake jira dama mu taru muyi shawara a samo min ta kirki,Mohsin sai da yayi kwalla,Abbansu Yana bashi tausayi matuka,yace to Abba ni na samo Maka Umma ta Santa ma a makwafta na take, sunanta Fatima,Abba yace Fatima bintu,Batoola,Mohsin sai da yayi murmushi,yace to ai da bazai raka ubansa zance ba,zanzo da abokina Malam Isa,sai ka nuna mana gidan,to gobe kuzo da yamma zan sanar mata,yace to Allah ya muku Albarka,Allah ya tsareka,Allah yasa ka a Aljanna Firdausi,ubangiji ya tsare min Kai da dukkan yarana, Allah ya fito min da Nailanka,Sai lokacin Mohsin ya washe baki anyiwa Naila Addua. Abba yace Allah ya tsareka a duk Inda kake Allah ya doraka akan makiyanka,ya tsareka duk wani sharrin masu sharri,Allah ya azurta min Kai,ka shahara kayi suna a duniya Suna na kirki bana sharri ba,Mohsin yace Ameen ko ba komai ta wannan bangaren Abba yafi Umma bai taba yiwa dansa baki ko ya Fadi wata mummunar kalma akan yaransa, bai taba ba,Kuma indai kayi abin kirki yaji dadi sai yayi ta surfa Maka addua ,shi fada da nasiha ne bai iya ba Sam,iya jaraba Kuma ba'a fada da shi ko me zaka yi Masa,sai dai idan ka bashi haushi ya kauracewa mutum Kuma bazai gaba da Kai ba,kowa ya sanshi Yana da baiwar da ba kowa ke da irinta ba,amma wasu basu fahimta dolancin nasa kawai suke hangowa sun manta da cewa Allah baya halittar dolo kowa ka gani da baiwarsa. Tantiriya yau da dare babu abinci bata je wajen Spark ba,tana can wajen su Dan Indo tana Jin hirarsu da suke duk hirarsu babu ta kirki sai ta shuka tsiya da Kuma zuga wasu suna so su koyawa wasu wani mummunan ta'addancin, layin su Dan Indo kowa ka gansu da shi to ya gawurta a kisan Kai,ko kidnapping da fashi da makami etc, su kuwa Yan Daudu suma a bariki suka yi kisan Kai aka daure su, Dakinsu ta dawo ta samu ana ta daukan karatu,zuwa tayi tare da gyara p-cap dinta ta zauna a gaban su Malam Sharu tace nazo daukan karatun, Alhmdllh Alhmdllh Alhmdllh suka shiga furtawa,Malam Jilani yace addua ta karbu Allah ya shirya Terror Allahu Akbar,haba ai gwara kayi Ilimi ka rage iskanci. Suka fara bude Qur'ani Naila tace daga baqara zan fara tilawa,ta nutsu tayi Bismillah ta fara rera karatunta,duk cikinsu babu me iya karatun Jamilu ma,duk wani harafi sai da ta bashi hakkinsa tana da basira ba kadan ba,duk suka tsaya suna Jin Jamilu mamaki ya kamasu,abin ya daure musu Kai,gashi Kuma Muryar mata,Kuma Muryar dama Dan Fulani suke ji,kowa yazo daukan karatu sai ya zauna Jin karatun Jamilu. Spark Yana can ya gaji da jiran Jamilu Yana so yazo ya siyo Masa abinci amma shuru,tsaki yaja ya fito sanye da 3qtr blue da riga armless fara hannayensa cikin aljihunsa Yana tafiya Yana taku dai dai,da tambaya ya karaso dakinsu tun daga nesa yake Jin kamar Muryar Jamilu Yana rera karatun Qur'ani me dadin gaske, ciki ya shugo dauke da sallama,Jamilu Yana Jin Muryar Spark yace sadakallahul azim na gama, Muryata tsaraici ce babu kyau haramun ne ehe tayi yanda Yan Daudu ke yi, Malam Sharu suka dinga mamaki, Malam Sharu ya mika mata Hadisai yace Malam Jamilu Bismillah,Naila tace sauri nake yi kasan fa nice Tantiriya budurwata tazo amma bari nayi kadan,ta karanta ta fassara yanda kowa zai gane,ta karbi wani shima tayi daga Nan tace Babyna yazo fa zamu tafi mu caskale. Ido suka zaro, Malam Garzali ya furta an gama karatu Kuma anci gaba da Daudu shiriya har yanzu bata zo,tace ku daina yankewa mutum hukunci kawai nayi karatun ne Dan kusan ni ba jahili bane Ina da ilimi kawai a yanda na tsinci kaina to bazan yi aiki da shi ba tukunna sai nan gaba,Malam Jilani yace Subhannallahi Allah ya shiryeka wallahi mutuwa Bata jira,Naila tace ni kuwa nasan da haka tunda ko a makwaftanmu anyi mutuwa,an harbi mutum da bindiga ya mutu a gabana a kauye, kaga kuwa nasan zata zo Kaina watarana,Spark yace Inshaallah ba yanzu ba uhm uhm Yana karkada yatsa,shi dai Spark baya son Mutuwa sai da ya bawa mutane dariya,Malam Jilani yace kaga Dan banzan yaro Kafi so a barku kuyi ta sheke aya,wallahi kuji tsoron Allah ku daina neman juna namiji da namiji tirrr, Jamilu ya furta amma Allah yasan gaskiya watakil ma na fiku a wajen Allah. Malam Jamilu a dawo lafiya cewar Malam Sharu,Naila tace yau darajata ta sake karuwa na sake samo sabon suna,Malam,Dandaudu,Dahara,Jamilu, Terror, Tantiriya,ga Kuma Yar Yahoo har naci waya da dubu goma,duk ni kadai,Juyowa tayi bayan ta mike tsaye ta Kalli Spark suka hada Ido, Ido daya ta kashe Masa,da sauri ya dauke Kai tare da shugowa dakin gaba daya ya mika musu hannu suka gaisa,gadonta ya hango ya gane na Jamilu ne tunda yaga kayansa a Kai,Let's go ta furta tare da ficewa waje,Bin bayan Jamilu yayi,Malam Sharu yace Allah ya shiryeku ku gane gaskiya,duk tunaninsa neman juna suke. Spark yace yunwa nake ji dama,Jamilu yace sai kace na haifeka wai, kawo kudi a siyo Maka,Dan aiki nane Kai fa albashi zan biya cewar Spark, Jamilu ya karbi kudi suka tafi tare har wajen abincin ma, sai hakuri duk bai yarda da tsaftarsu ba amma yunwa bata da hankali,a wajen ya tsaya,Jamilu ya tafi siyo Masa shi Kuma ya kira Kamal yace wai baka fadawa masu kawo min abincin ba? Yace na fada musu gobe zasu dinga kawowa,wasu masu reception dake Kano Spark ya biya kudi kullum za a kawo masa abinci da rana shike nan. Jamilu Yana siyowa suka taho suna surutu tana bashi labarin abinda ya faru tsakaninsa da Mummy har aka kawo shi gidan yari sai dai ya boye bai ce shi mace bane,suna shiga palonsa ya zauna taga ya linke kayan sawarsa,Abincin ya fara ci yace Kai baza Kaci ba? Jamilu yace na koshi yau naci wajen su Goje,Yana cin abinsa yace zan karawa Yan gidan nan tuka tuka guda biyu biyu both bangaren mata da Maza,sannan zan sa ayi musu Solar ta ruwa kowanne bangare naga babu ruwa suna Shan wahala,Zan fitar da masu kana nan laifi zan biya musu kudin tarar da suka kasa biya,sannan zan karawa Mata toilet block guda zanyi,suma mazan haka,sai wasu abubuwan da suka lalace duk zan biya a gyara,ya ka gani? Naila taji ya wani birgeta, tace amma zaka yi aikin Allah wlh mashaallah Allah ya biyaka da Aljanna,yace Ameen Allah nayi tawasli da shi Allah ka bayyana gaskiya na bar gidan nan,Naila Jamilu yace Ameen Ameen tare dani,yace see you a matsayinka na wa? Dariya tayi tace a matsayina na dan aikin me aikin Allah, ko baka so na fita? yace ba laifi in ka fita Ina murna,Jamilu yace baka kaunata bari na tafi,Spark yace ka zauna a nan mana ka dawo nan da zama,ka dinga tayani hira,Naila ta zaro ido tace a'a zan dai dinga zuwa ko yaushe,bai matsa ba yace okay fine,so yake Jamilu ya shagala ya samu ya lalube shi ya tabbatar namiji ne shi yasa yace ya dawo wajensa da zama,a ransa yace koma yane dai yazo watarana zai shagala yayi bacci wlh sai na cire Masa wando ko na taba kirjinsa naji ban yarda da wannan Jamilun ba. Yana cin abinci Yana hada uban zufa,Naila ta dauki Dan karamin mificinsa na roba ta durkusa a gabansa kamar me daukan karatu ta fara Masa fifita,Yana cin abincinsa harda lumshe Ido Ayi hakuri na makara yau bana gida ne Sharhi please Free page Account no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ AsmaBaffa [12/8/2023, 6:57 PM] AsmaBaffa: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI 31-35 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne BABY AK ZAINAB USMAN MOMY FARUK FM Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf Assalamu alaikum matan kwarai munkawomuku magungunan mata masu kyauda inganci munada maganin sanyi original muna hadin 3ster hajiyata kizamo star agurin oga hajiyata karkimanta shima ogan akwainashi muna nan asokoto muna aikawa kowane gari harma damokotan kasashenmu babu inda bama kai kaya ⭐⭐⭐3 Alkhairice garemu yan uwamata Gamai bukatar lambar kira gata 09039320715 sai munjiku siyannagari maidakudi gida 3⭐⭐⭐alkhairice Naila tana ta Masa fifita har ya gama cin abincin sannan ta ajiye mificin,ba wani da yawa yaci ba tace har ka koshi? ae ya furta mata Yana Shan ruwan roba,dayar kujerar taje ta kwanta tana kallo,kawai sai bacci ya dauke ta,har dare yayi 12am tana bacci,yaje ya tsaya a kanta Yana karewa surarta kallo,ya kafeta da mayun idanuwansa, a hankali ya lallaba ya zare hular dake kanta wannan karon ta sake canja Daadaa din dake kanta ta gyara gashin haka, ya kalleta ya sake kallonta da yatsa ya nunata Yana magana kasa kasa yace yanzu wannan ace namiji ne wai,ikon Allah komai zai iya faruwa,idan kyau ne ai nima Ina da kyau ya akayi ban zama haka ba,shara ma yanayi wani da karairaya fiyas fiyas ya gwada yanda yake sharar, Naila ce ta juya baya tare da gyara kwanciyarta bata San me yake ba,ya shiga karewa bayanta kallo yace gashi nan yana da duwawu gashi nan da shape sosai,a hankali ya dan ja wandon na Jamilu ya damewa Jamilu duwawu,da sauri ya tsorata ya ja baya yace see ass ahhhh karya kake Jamilu mace ne Kai,duwawu ga tudu nan kamar kabarin me tatsine ace namiji ne. Yace bari naji da laushi a hankali yasa hannu ya latsa kadan,ya sake mamaki yace wannan bazan yarda ba sai dai Jamila karya ne ace Jamilu wlh Jamila ce,yace saura na tabbatar bari na taba nonon yakai hannu a hankali cikin sanda,caraf yaji Jamilu ya rike hannunsa, tashi Naila tayi tana rike da hannun Spark sai kuwa ta daure fuska ta mike zata tafi,yace kasan karfe nawa kuwa da nisa fa zuwa bangarenku,Naila tace gwara na tafi haka,shi yasa wlh bana son shiga harkar mutum dama burinka kenan ta mike ta jawo takalmanta ta saka sannan ta bude kofa tana fitowa tace Alhmdllh wai da yau ya kamani da naga ta kaina. Washe gari da safe Naila asibiti taje ta samu likitocin,an bude mata file da komai sannan taje ganin Likita,tana shiga Office dinsa ta zauna,yace me ke tafe dakai? Jamilu yace kasan Likita ni Dandaudu ne,Likita yace naga alama ai,Naila tace to cutar sanyi na dauka garin harkar mu ta kafta harka,kaikayin Pole nake yi,Likita yace mene Pole Kuma? Tace Ma'ana power bank,Arrow,the siga,long Jumbo,ko baka gane ba Ina nufin Timber, Likita yace na fahimta da kuraje? Naila tace masu ruwa ma kuwa,murmushi likinta yayi ya rubutawa Jamilu magunguna yace wannan a nan pharmacy zaka shiga ka karba,sannan zaka zo kullum akwai Allura har ta tsawon kwana biyar,Naila tsoro ya kamata bata son Allura amma haka ta daure. Likita ya hada Allura ya cika sirinji taf yace juya,Jamilu yace babu me rike ni oh ni Dahara Tantiriya na shige su za a tsira min tsinken bature,ayi min a hannu,Doctor yace bana Allura a hannu ni,Jamilu yace wayyo zafi Yana yarfe hannu tun ba a fara allurar ba,da kyar ya juya duwawun ya bude kadan,Likita ya Masa allurar kamar wacce za a yanka haka take kwailo,liliya wajen tayi ta fice da sauri,Likitan tana fita ya tallafe habarsa da hannayensa yace anya kuwa wannan namiji ne,Kai idan kazo gidan yari zaka ga abin mamaki a rayuwa. Naila tana fitowa sai yarfe hannu takeyi tana dingisa kafa tana tafiya akan anyi mata Allura, pharmacy ta shiga ta karbi magunguna masu uban yawa ko wanne da yanda zata Sha,dakinsu ta dawo ta ballo magungunan duk ta dinga Sha da daya da daya har ta gama sannan ta kwanta a gadonta,bayan wasu lokaci magunguna suka fara aiki Kaikayi ya karu sosai,ga Kuma side effect na magani duk ya rikita mata jiki,Malaman suka Kalli Jamilu tare da tambaya lafiya? Jamilu yace zazzabi nake shine naje asibiti aka rubuta min magunguna,suka dinga yi Masa sannu,haka ta kwanta ta lullube jikinta har kanta tayi bacci. Beauty ce ta dinga kiran wayar Jamilu amma ba a daga ba, gajiya tayi tazo tayi magana ta jikin bangon,Malam Jilani yace bashi da lafiya Jamilun naku zazzabi yake, Beauty tace to ayi Masa sannu Allah ya bashi lafiya Dan Allah idan ya tashi ya kirani,suka ce za a fada Masa. Naila taci bacci sai dare ta tashi a baccin suna fita Sallar Isha tasan suna dadewa tayi sauri ta rama sallolin da ake binta,ta koma ta kwanta tana kwanciya malaman suna shugowa tare da Spark suka shugo , a kwance yaga Jamilu da magani a gefe a leda, a gefen gadon ya zauna yace ya jiki? Jamilu murmushi ya saki yace da sauki,dama baka da lafiya? Jamilu yace ai kawai ganina kuke yi amma bani da lafiya mazantaka ce kawai nake nunawa,kasan mu mazajen kwarai ne akwai juriya, Spark yace hmmm ya bude ledar maganin ya karanta yace zazzabi Kuma naga Antibiotics,Naila tace basir dina ne ya tashi inji Likita,Spark yace Allah ya Ara min rana Jamilu Allah ya bani sa'a a kanka ya furta kasa kasa yanda ba Wanda zaiji, Dariya Naila tayi ta sa hannu ta jawoshi sosai tana daga kwance ta rada Masa zaka ji kunya kuwa abinda kake zargi ba shi bane, hannu ya Kai yace ka tsaya naji kirjin ma ya isa, ya Kai hannu Jamilu ya bige hannun. Su Malam Jilani sunyi kasake suna kallo,Sharu yace dakin nan idan muka yi wasa fa muna barin badala irin wannan to za a daina karbar adduar mu,Allah zaiyi fushi damu,muna kallo namiji da namiji suna soyayya Kalli yanda suke magana,Malam Garzali ne ya rufe baki da sauri yace wlh ya tabawa Jamilu fuska,a lokacin Kuma Spark ne ya shafa habar Jamilu yace babu alamun gemu Jamilu fa har yanzu,Jamilu yace ka takura min wlh zan daina kulaka, Spark yace na daina inshaallah daga yau, Naila taji dadi abinta tana murna. Bayan kwana biyar Naila ta warke sosai Kuma tana ci gaba da maganin Infection dinta a lokacin Kuma ta fara period,Allah yasa da pad dinta ta dinga abinta ba Wanda ya sani ba Wanda ya gane ta, Kuma suna waya da Beauty sosai da Yan gidansu musamman Mohsin gashi suna ta Shirin sake zuwar mata Ziyara,Spark kuwa anzo masa yafi sau biyar ma su Kamal, ga Abinci yanzu kawo Masa akeyi kullum na dare Dana rana daga eatery, ranar Ziyara Mohsin da Umma tare da Hidaya ne suka zo ba Abba,Naila ranar Baki har kunne,wannan karon ba a zowa Spark ba sabo da shi har sanda ba ranar Ziyara ba duk Wanda yake son Gani Yana ganinsa musamman da babban shugaban gidan yari yaji Spark ya fitar da kwangilar aikin da za ayi musu na gyara gidan yari kowa murna suke ma'aikatan sosai suke girmamashi sai abinda yake so ake Masa. Naila Kuma ganin ya sa mata ido sai ta rage shige Masa idan taje aikinta zata yi Masa kawai ta gama ta fito,Spark bai Jin dadin Hakan Jamilu Yana sa shi nishadi sai ya daina sa idon ma. Da wayar Samsung a kwali ta fita wajen su Mohsin tana zuwa tace Yaya wayar Nan zata Kai nawa? Mohsin ya karba ya duba yace ai wayar manya ce wajen dubu Dari biyu ce,tace taka ta hannunka nawa ce? yace dubu tamanin tace to bani taka na baka wannan,Mohsin yace Kai sis ni da zan siya miki ke zaki bani, tace to mene a ciki kaji Yaya amma karka sake wlh ka Bawa Hanan ko pics idan tayi ban yafe ba, Umma tayi dariya tace Kai ke fa halina dake ruko, Amal kawai za a dauka itama Dan kawai 'yata ce shi yasa amma da tunda ta hada jini da Hanan baza a dauke ta ba, yarinya tayi kama damu taki duk tayi kama da uwarta hanci kamar tulu,Mohsin yace bana son sharri Amal dince me hanci kamar tulu,Spark ne ya fito, kawai Naila taga ma'aikatan sai wani girmamashi suke yi kamar wani me Mulki. Ta kalle su tace mu wato anga talakawa ne shi yasa ba a kaunar mu,idan baka da kudi shike nan sai duniya tabi ta tsaneka,wallahi abinda kuke bakwa kyautawa a kasar nan, talaka shine abin tausayi amma Banda ku,ni da nazo munafunci na kuka dinga yi amma yanzu Kunga me kudi har cewa kuke barka da fitowa ranka ya Dade ana wani matsa Masa hanya ni waye yayi min sannu da zuwa,wani Ma'aikaci yayi dariya yace to Kai ai Kafi kowa ma farin jini tunda ka fito mutane suke Maka magana,wani yace Jamilu,wani yace Terror,wasu suce Tantiriya,yanzu naga malamai sun wuce sun kiraka da Malam Kuma,ga Yan Daudu suna cewa Dahara,to mu me zamu ce Kuma,Naila tace uhm ku dai Kunga kudi,Spark kudi ya zaro ya rarrabawa ma'aikatan wajen har na bakin gate sunzo sun karba,Naila ta kalle shi tace neman suna ne badan Allah bane,Spark ya juyo ya kalleta ya mata gwalo,dariya tayi tace wlh nima sai ka bani,takowa yayi yazo ya gaida Umma sosai harda surunawa ya mikawa Mohsin hannu suka gaisa, Hidaya sai kallonsa take kamar mayya,Naila duk sai taji haushi ta harari Hidaya tace ni ban san ma me yasa aka zo dake ba Hidaya, ki ta kallon mutane da anyi magana kice kin waye ke Yar birni. Hidaya ce ta Kalli Naila ta harareta taci gaba da kallon Spark, Naila ta dauki tsinke ta nuna idon Hidaya da shi kamar zata zokale mata ido,Hidaya ta janye idonta da sauri,Spark ma bai San me suke yi ba Yana can Yana magana da Mohsin,Naila ta mike tace Yaya Mohsin bani wayar mana,ya zaro wayar tasa Yana zaune Yana kokarin cire layinkansa Naila ta rungumo kafadunsa tare da Dora kanta a Kafadar Mohsin tace Sweetheart,yace matsa Dan Allah,Naila tace sai na Dana nima yanda Hanan ke yi,Spark baki ya tsuke ya Kalli Naila wani haushin Jamilu yaji kamar ya shake shi, fuska ya daure sosai kamar an aiko Masa da mutuwa ya juya tare da Jan tsaki ya bar wajen ya koma ciki. Bayan su Mohsin sun tafi ta dawo ciki da abincin da suka kawo mata da tarkace,bangaren Spark ta nufa direct a Palo ta same shi zaune yayi shuru Yana tunani fuskar nan ba Rahma,Ledojin ta ajiye tana murmushi tace sun tafi abokina,Spark yayi banza da Jamilu,Naila tace ga abincin yace bana ci bazan ci ba,tace Okay fine ta zauna a wata kujerar, lemo ya dauko Wanda nasa ne Yana Sha Yana cin biscuits,tana kallonsa kawai cin abinsa yake Yana Shan lemon yaki kulata, tashi tayi ta fisge robar lemon ta zari biscuits din ta gudu can wata kusurwa a dakin tana Sha,Yaji haushi yace Oh bani lemona bana son irin wannan,yaje ya tsaya a bayanta sosai zai kwace,ta sake kurba ya rirrke Jamilu ta baya yace bani Ohhh I don't like this yaja tsaki,Jamilu ta tirje a Jikin kujera tana Sha,ya manta ma ba mace bane ya rungumo jimilu cikinsa ya riketa sosai ya kwace lemonsa,amma me sai yaji Hallare ta mike lemon ya saki a kasa ya koma kujera ya fada Saman kujera Yana salati a ransa, Yana cewa na shiga uku ni ko addua zanje ayi min ne,na rasa gane me nake ji game da Jamilu,why? Sai ya bawa kansa amsa kabarin me tatsinensa ne ya taba min jiki shine na mike haka,Oh God wannan fa ya wuce kabarin me tatsine ma ya koma Jakin babangida, Naila bata San me yake tunani ba ta zauna a gefen kafarsa tace na dai Sha nima,ka tashi Dan Allah muci abincin ko sai dare ko na bayar? Yanzu sabo da ana kawo maka abinci me dadi shine kake min gani gani,idonsa ya dago ya zuba su a kan Jamilu gaba daya ya koma wani ja harda kwalla a ciki,Naila tace wai zazzabi kake yi ne? idonka yayi ja fa,Spark Bai iya cewa komai ba gashi idan yace Jamilu ya fada Masa gaskiya sai masifa,shuru yayi ya Dan kokarta ya dawo hayyacinsa ya mike zaune ya jawo abincin yace muci,ya firfito dasu abinci masu rai da lafiya,suka zauna a kasa tare suna ci suna satar kallon juna,kowa da abinda yake tunani a ransa. Hanan kuwa abinda Naila tayi mata waccen ziyarar taji haushi ta dauki alwashin sai taje gidan yari ta tonawa Naila asiri ba tare da kowa ya sani ba,shiryawa tayi ta wuce gidan Umma sabo da Mohsin ya damu lallai sai taje ta gaida Umma da Abba,tana shiri sai ga Mohsin ya shugo yace ga Abba Nan da abokinsa zasu zo ki fasa zuwa yau gobe sai kije,Hanan wani takaici ya kamata tace ai kasan dai nace zan biya gidanmu Kanwata tana zazzabi zan duba ta,yace nace baza kije ba Abba zaizo kanwarki tafi Ubana nane? Hanan mayafin ta cire tana kunkuni tana furta duk an bi an takura min sabo da Ina da aure ta zauna a Palo tana fushi. Abba ne yayi Sallama ya shugo tare da abokinsa Isa,Hanan ta wani bata rai ta amsa,sai Mohsin ne yace su shugo Palo,bayan sun shugo sun zauna da kyar Hanan tace Ina yini,Abba yace lafiya Lau ya gidan? tace Alhmdllh ta mike ta shige daki ta barsu a Nan tare da Mohsin bata ko sake lekowa ba,Mohsin ya bita bedroom yace ki fito ki kawo musu lemo da ruwa da abinci, dama basu ci abinci ba suka fito to ni abincin yau kadan nayi me yasa baka ce na dafa da su ba,Mohsin yace wai Ina zuwa ubanki ne ya kawo min abincin ne ko kuwa? Ubana guda zaki wa wannan wulakancin? Kuka ta saki harda kururuwa,Abba suka ji kukanta yace Kai Mohsin lafiya? Ya fito Yana cewa wannan yarinyar bata da mutunci wallahi nayi danasanin aurenta,Abba yace a'a indai akan mu ne mu tafiya ma zamuyi muje ka raka mu gidan su Fatiman shike nan mu babu matsala ma ka kyaleta, su Abba suka mike Malam Isa yace ka rabu da ita Dan Allah Mata sai hakuri,Mohsin ransa in yayi dubu to ya Baci,haka yaje ya kira musu Fatima tace su shiga,shi Kuma Mohsin ya koma gidansa Yana zuwa ko magana baiyi ba ya dakko biro da takarda ya rubuta mata saki daya ya jefa mata Inda take kwance yace gashi Nan kije daga dubiyar ki zamanki a gidanku na sakeki saki daya. Sai ta mike zumbur Kuma sai kuka tana yanzu ni ka saka Mohsin yaja tsaki ya fice abinsa tana kuka Wiwi ta dauki Amal ta shirya kayanta tace yanzu a gidanmu wajen kwana ma aiki ne,taja Amal tana kuka ta fice,kowa ta gani a hanya sai tace mijina nane ya sake ni ba abinda na Masa,duk Yan layin Nan sai da suka taya Mohsin murna ya rabu da Hanan bata da hankali ko kadan Bata San mutunci ba,gashi duk ta fesa a layin an saketa bata San Allah ya Kara ake mata ba,a gefen titi suka hadu da Mohsin ya tsaya da machine yace bani Yata, ta duka ta dauki Amal tace bazan bayarba wallahi shege dan iska ehoooo jama'a ga barawon yara, mutane suka taru sosai,Mohsin ya gyara machine dinsa yazo zai fisge yarsa taja yaja suna ta Jan Amal kamar zasu tsinka ta,har Hanan tayi nasara ta fisge yarta,wani Dattijo yace kaga Mohsin kyaleta taje ka dakkota cikin ruwan Sanyi,Hanan ta ajiye Amal a gefen titi tace dalla tsallaka muje tana ji da masifa ko titin Bata kalla ba yarinya ita Kuma ba hankali sai ta tafi da gudu saura kadan mota ta maketa Allah yayi da kwananta Mohsin ya fisgota suka Fadi gefe can,yarinyar da shi sai da suka kuje a kafa,Hanan tasan tayi laifi sai ta shige Napep da sauri ta gudu tana cewa wlh sai na huce akan Naila,wacce Kafi kauna sai na jawo muku matsala gaba dayanku. Abba ko da yaje zance Fatima tana kallonsa Bai iya cewa komai ba tunda suka je yayi shuru,itakam zata Kai 40yrs Yar gayu ce ba laifi sai dai tana da wani hali Wanda sai Wanda ya zauna da ita zai gane hakan,ta Kalli Hashimu tace baka ce komai ba Kai?yace to me zance ai gwara mutum ya dinga kamewa,sai kace Kaine macen? yace ba a nan take ba Batoola namiji ne ni na gaske,ni ba a gane ni namiji ne a haka sai kin shugo gidana tukun zan baki mamaki,Fatima ta zaro ido tace to Allah ya kaimu,Malam Isa sai zuba zance yake,sai da suka gama zasu tafi Abba ya Kalli Fatima yace Batoola babu wani anko a kasa da zakiyi? Ko Baki da bikin wata Kawa ko Yan uwa ai sai ayi miki ankon,Malam Isa Yana ta faman dukan Hashimu a kafa a boye zai bata tsari amma Hashimu ko a jikinsa yace ki fada kar kiji kunyata zan miki ankon. Batoola banza ta Fadi tayi karya tace bani da wani biki sai na wata Yar yayata ankon ma ba Mai tsada bane dubu goma ce atamfar,Abba yace kacal karki damu zan ba Mohsin gobe zai kawo miki,ya zaro dubu biyu yace ungo wannan kici kifi,ko bakya Dora kifi a shinkafa? Batoola tace ai da dadi ne? Abba ya gyara zama yace musamman a shinkafa dafaduka idan ta dakko dahuwa a tukunya tana wannan chaf chaf chaf din a tukunya sai ki bare kifinki ki zare Masa kaya,karki dugurguza shi a haka a hankali zaki zare kayar, Gefe Kuma ga shinkafarki a tukunya Saman wuta tana chaf chaf chaf ta dakko dahuwa sai ki bude ki zuba kifin ki juya a hankali ki rufe ki barta turiri kawai ya wadatar idan kika sauke kika fara tsallake haba ai Kuma shike nan. Batoola ta dinga dariya Abba yace ki gwada ki gani Ina dafawa matata idan shagwabarta ta motsa, kin san Kubra akwai Mulki bani da kamar Kubra duk duniya uwar yayana ba,duk wacce na aura sai ta yiwa Kubra biyayya zata zauna lafiya,Isa ya sake zungurar Hashimu akan yayi shuru amma Hashimu sai surutu an samu budurwa,Malam Isa sai cewa yayi su tashi su tafi suka mata sallama suka wuce,Batoola tace yo ai ni dama Wanda zan juya nake nema wannan sullutu ne sai dai Uwar gidansa Yana sonta da yawa dole na shiga da shirina wlh dole na kwace shi,Batoola bata San Umma da Mohsin ke yin komai a gidan ba, Abba baya tsinana komai amma har taci alwashinta. Washe gari Umma da Abba suka ji Mohsin ya saki matarsa,Umma murna tayi amma Abba ba Wanda ya sani yaje da kansa gidan su Hanan ya dawo da ita gidan Mohsin,Mohsin Yana Shan shayi a Palo shi da Amal sai ganin Hanan yayi tare da Abba,yace Abba mene ne haka Dan Allah,gidanku Mohsin rufe min baki,na dawo da ita wlh tun wuri ka maidata dakinta idan ba haka ba zamu samu matsala da Kai kaji na fada Maka,komai ai hakuri akeyi,mu da ace bama hakuri zan zauna da uwarku ne,Bai bar gidan ba sai da ya tabbatar ya Maida Hanan sannan ya tafi,Hanan da Mohsin daga Nan Kuma suka dora gaba ba Wanda ke kula wani sai da dalili. Bayan kwanaki Aikin da Spark ya kawo gidan yari ya kankama sosai ana ta aiki ba tsayawa,sannan kullum sai an zabi masu kananan laifi ya biya kudi an fitar da su,Jamilu ya buwayi kowa akan abokinsa ne ai yake aikin ruwa sai yaga dama zai saki wa mutane ruwan,cikin kankanin lokaci aka kusa gama ayyukan cikin Yan satikai, sai yabawa Spark akeyi,bangaren mata ma masu kananan laifi yasa aka fitar ciki harda Chikar Gayu domin rabonta ne ya rantse shekaru sunfi goma aka yanke mata amma aka zabo da ita,Chikar gayu sai kuka take tana murna Kuma tace wannan Spark din da ya fitar dani Allah ya biya shi da Aljanna,tabi kowa daki daki tana basu hakuri a yafe mata abinda tayiwa mutane,karshe wajen Beauty taje suna ta kuka suna Murna Beauty tace idan na fito Chikar gayu har gidanku zanzo,Chikar gayu tace shike nan yau za a girgiza kirji babu ni a Islamiyya,Dan Allah Beauty ki hada da nawa kiyi,Beauty tace Inshaallah chikar gayu duk abinda akeyi zan dinga hadawa da nawa da naki Ina yi, iskancina zan rubanya ya koma ninki biyu harda naki,Chikar gayu tace na gode zamu dinga waya ai daku dukkan ku,Sannan Dan Allah yau idan na tafi inji labari me dadi Ina so naji cewar lallai duwaiwai sunyi Injury,Beauty tace kamar da kasa yau zan cika alkawari,Chikar gayu tace duk gidan Nan Dake na yarda nasan ba karamar Tantiriya bac. ,Beauty tace haka nake nice nan yo ai mu duk wani iskanci a jininmu yake,a gidan Nan fa muka goge,Chikar gayu tace wayyo Wanda basa gidan yari sun shiga uku Gani nan na fito yau za a kwanto kura,Ina zuwa unguwar mu Me unguwar layinmu zan samu na shararawa Mari,Beauty tace harda sa hannunsa a shugowarki Nan karki ragawa uwar da ta haife shi ma,Chika tace harda kakarsa, ahaf a gidan yari fa na balaga,anan na fara irgen dangi,na fara period, Beauty ta mika mata hannu suka tafa sannan ta tambayi Chikar gayu tace wai Chikar Gayu da zaki fara Irgen dangin naki da wa kika fara irgawa? Chikar gayu tace shegen kaya kanin Babana da shi na fara nace Saminu number one sai na bangare daya ya fito bul,na zaci kurji ne yasin,suka saki shewa,tace na biyu sai me mitsitsi Ido kanwar babata Hasiya baturiya Ina irgata nace Hasiya sai Wanda ya fito sai ya koma,Hasiya ba sa'a amma Ina irga Kakata Dake ta Sha Madara ta gaji sai suka fito duka karo na biyu amma daya yafi Daya,nace baza ta sabu ba,na sake irgo kakana na wajen uba tsohon ance akwai kyauta duk da ya mutu abinka da jininsa sai ga dayan ya daidaita,daga Nan Kuma na fara irga kannena da sauran su Mariya,Zainab,furdausi, Mubarak, Ismail har dai suka wuce irgen dangi,yanzu Kuma Saurayi suke ta kira nace Dan ubanku miji dai, dariya duka matan keyi suna da mugun yawa matasa Yan mata. Rayuwa babu ke Chikar gayu Lami ce,ai Inshaallah duk zaku fito Ina Nan zamuna waya yau a gadon bayan uwata zan kwana,Ma'aikaciyar ce tazo tace Chikar Gayu to fito an tattaro wasu duk masu kana nan laifi,Chikar gayu tace Banga Azima me kwana ba wando ba Dan Allah idan tazo duk da munyi sallama ku fada mata yau ta kwanta ba wando har da nawa ta hada ta kwanta, Sukace zata ji,Beauty sai kuka take tana tausayawa kansu su har yanzu ba labari,Hajiya Kaltume ta rako Chikar gayu tana murna domin itama ta kusa fita bata damu ba,Beauty sun rako su Chikar gayu har iya Inda suke da iyakar zuwa,Chikar gayu tana zuwa bakin kofa ta kwaso shoki tace sai na dawo naga waye Spark din nan na Masa godiya,bani da gata an daureni a laifin da ba nawa ba, Allah ya zama gatana na, shekaruna hudu a gidan yari, tana fitowa waje wajen masu aiki ta daga hannaye sama tace Alhmdllh na shaki iskar yanci. Aka basu takardu suka yi signing sannan sauran duk suka fito suna Murna suna sauri Yan uwansu suna jiransu a bakin gate za a dauke su,amma Chikar Gayu ba Wanda ta fadawa wai mamaki zata bayar, ta ratso cikin ma'aikatan tana kwambo tana wani bubbudawa sai kace Soja tana gadara tace ko za a Maida ni ne eiyeee? ba wani shege da ya isa Allah ya fitar dani waye ya isa, E choke you? Ta tambayi wani Ma'aikaci yace akan me? tace ba Wanda ya isa,sai data tsaya ta kwaso shoki yafi a irga ta cashe ba kida tayi kida da baki ta taka rawa sosai tayi fitsararta suna kallonta,duk wani Dan iska suna kallonsa basa kula mutum,Rafeeq ne yayi parking da mota ya fito yazo wajen Spark tun a mota yaga an fitar da wasu Chikar gayu ta taho zata fice waje,da Gandroba a bayanta zaiyi waje da ita amma tana wani mamar mamar da duwawu a haka take tafiya,shi Kuma Rafeeq a motar kida yake ji me duka yace ah yarinya Kya yi rawa wannan masifar gida ka fito ai kayi abinda yafi rawa sai ya karo mata vol ya bude motar ya fito, Chikar gayu ta gama iskancinta ta Kalli Rafeeq ta Harare shi tace Kai dalla matsa da motarka zan wuce hanya tayi min kadan yau,tazo gaban masu gadi tace a bude min gate wajen shigowar mota,hanya yau ta min kadan,sun Sha kunu tace ko za a Maida ni ne? tabi ta kofar da mutane ke wucewa tace to nace tayi min kadan na kasa wucewa, basu kulata,sai da ta gama iya shegenta ta fice,tana fitowa tace wai wai ta Ina zan gane hanyar gidanmu ma haka ta shiga napep tace Me Napep fara zaga Kano Dani kafin ka kaini tasha na shiga motar Kaduna garin Gomna gidan ubana,yace a zaga Kano? tace da uwar kudina Kai karka min akuya. Spark ne ya fito Rafeeq yace yanzu naga wata Yar iskar yarinya Yaya an saketa wannan Yar ta gama kangarewa kaga yanda take girgiza tab,Spark yayi dariya yace nima Jamilu Yana ciki ya buwayeni,kasan matsalar namiji ne wlh sonshi nake? Rafeeq ya bude baki,Spark yace hmm bala'in ma da nake gudu idan yazo ko Hira muke yi sai na mike kamar me, Kuma Karin bayani idan banganshi ba bana iya bacci,Rafeeq yace again dai? yace baza ka gane ba Kuma idan ya rike hannuna dadi nake ji,Kai komai yayi birgeni yake wallahi, idan na ganshi da wani sai kishi kamar zan mutu sabo da kishi,Kai ko 'ya mace ban taba sonta haka ba a rayuwa,gashi kullum so nake na kaurace Masa ko zan samu sauki amma bazan iya ba akansa zan iya batawa da kowa,Kuma bana gudun abin kunya,Rafeeq yace Ina girman naka yaya? Kai da kake respecting kanka? Jamilu ya ruguza komai,Kai In Kai Maka karshen zanci sai abinda jamilu yace shi nake yi yanzu,idan yace yi kaza haka zanyi, Yaya Ina masifar taka? Ta gudu babu girman Kai babu duk Jamilu ya sauke min shi, Kai ni yanzu ma na sake fahimtar rayuwa na nutsu,yanzu idan na fito kowa zaiga na nutsu masifar da take afka min tayi yawa. Yanzu Rafeeq yayanka zai zama Dandaudu me son namiji Dan uwansa Ina tsoro kar na mutu a kaini yankin annabi Lut, Rafeeq yace Allah ya tsare inshaallah zamuyi ta addua Allah ya rabaka da Jamilu, Jamilu ya zama annoba,Spark yace ku samu malamai ku basu sadaka a tayani da addua Jamilu nake so namiji,da zai aure ni murna zanyi,yanda zan biya Sadakinsa ko mace Bata isa takai Jamilu tsada ba a wajena,Rafeeq abin yafi karfinsa ya bude baki,yace Yaya ka daina fadar haka yace gani kuke wasa nake abin Nan wlh bro bana wasa bane da gaske nake son Jamilu Kuma tsakani da Allah amma Jamilu Sam yaki ya yarda Dani Ina sonsa Idan yazo ma na fada Masa sai ya dinga dariya wai wasa ne. Rafeeq yace abin Nan sai an dage da addua fa, Spark yace shine mafita,wata hirar suka shiga sun gama ya karbi sakonsa ya koma ciki Rafeeq ya tafi. Spark Yana komawa ciki ya fara dingishin karya yana furta wash,da Jamilu suka hadu zata tafi kallon ball a filin wasa,tana ganin Spark taji wani Sanyi a ranta ta karaso Inda yake tace me ya sameka? Yace daga asibiti nake kafata ce take ciwo Likita yace naje ayi mata ruwan zafi sannan a mata tausa,Jamilu ya rude yace muje bari na karbo ruwan zafi,Spark yaji dadi yace Ina jira kazo ka tafi dani,Naila ta fyalla da gudu taje ta karbo ruwan zafi a cup tazo ta rike hannun Spark tace muje sannu,Yana dingisawa tana cewa sannu, suna zuwa Palo ta zaunar da shi a Palo Saman kujera tasa karamin towel dinsa a ruwan zafin sannan ta zauna a kasa sosai taja kafar tare da dorata a cinyarta, ta Dan dage kafar wandon,farar kafarsa tana shining ta bayyana,tace Nan? Yana wani numfarfashi yace ae nan wash zafi,wayyo zafi,Naila ta Kalli fuskarsa yanda yake yatsina tace Dan Allah kayi shuru haka haba sai kace ka samu Badon mace kana ta wani ihu wai Kai ajebo, dariya ya boye ba shiri, tace Allah ai Kaine ka bari ka adana ihunka sai kayi amarya sai kayi abinka ko Mimanka da Daddynku bazai hanaka ba,Spark yace Allah? Naila tace ai birgesu ma zakayi suce ashe dansu gwarzo ne, yace to Allah ya kaimu tace Ameen. Dama baiso ya tafi yawo yafi so suyi ta zama tare, haka ta Kai har dare a wajensa tana faman jinya ya hana Jamilu sukuni da wayyo wayyo kafa,dare yayi yace bazai tafi ba,Naila Allah yasa tana period Bata sallah period dinta na biyu kenan a gidan yari, zai kwanta ya damu Jamilu muje mu kwanta,Jamilu Ido ya raina fata,yace Ni zan kwana a Palo, Spark yace dalla bro wai mene haka muna abokai me zai faru ne wai, Naila tana gudu kar ya ganeta haka ta bishi bedroom, ya kwanta a gefe daya,Naila sai zare Ido take yi tana faman zaga gadon tana Jin tsoro tana addua a ranta tace Allah ka kawo min mafita kwanciya da namiji a gado daya babu aure taya zan iya,ta dinga zaga gadon,Spark tashi yayi ya sawa kofar key,Naila kamar zata yi kuka,yace nifa nafi son wajen su Malam Jilani yau Ina da daukan karatu, yace Jamilu wai mene haka sai kace mace wai,Naila da sauri tace ka daina ce min mace tam ta lallaba ta hau can gefe karshen gadon tana furta wayyooo a hankali yanda bazai ji ba, ta kwanta dai tayi shuru tana karanta wasikar Jaki,Shima Spark Yana kwance ya wani baje daga shi sai gajeren wando,Naila kasa kallonsa tayi da kyar take iya hadiyar yawu,yawun bakinta ma ya kafe,Spark Yana kallon Jamilu duk abinda yake yi, ranar Naila kasa bacci tayi,idan Spark ya farka zai lalubeta yaji sai yaga idonta a bude tarrr sai ya koma ya kwanta, Sai 3am yayi tunanin tayi bacci ya tashi a hankali zai duba ya taba yaji sai Muryar Jamilu yaji yace kaima ka kasa baccin ne? Da sauri ya koma ya kwanta Yana Jin haushi yaki bacci,ranar a haka suka kwana ba Wanda ya runtsa. Washe gari ta riga shi tashi baccinsa yayi lokacin ita Kuma ta gyara ko Ina fes ta siyo musu tea ta gama kawo komai,ya fito shirye yayi wankansa cikin jallabiya fara me tsada, Naila taga wani kiba yake karawa da kyau sabo da baya fita ko Ina, tace mu karya nima wanka zanyi ka Ara min kayanka na saka wai duk Dan ta fitar da shi daga zargin da yake mata,yace to da sauri wai irin zai kalli jikin Jamilu, tunaninsa jikinta zai nuna a kayansa,sai lokacin tace Good morning,yace whats Good about the morning? Yaja tea dinsa suna Sha,tace ya naga kafa har ta warke? Ya manta ma jiya yace kafa na ciwo,yace Ina tashi naji ta warke. Sai da suka karya sannan Naila ta shiga toilet dinsa yau ma bata wanke wajen boobs dinta ba ta bar mannewar da tayi bayan ta gama ta shirya ta fito da kayan jikinta,yace kace na ara Maka kaya? Jamilu yace barshi kawai na fasa, Spark tun Yana so ya gane ma har ya gaji ya hakura. Maman su Asmau ce ta zauna tare da yarta kanwar Asmau a daki suna kuskus tace Kinga wallahi ki rabu da zancen Spark din Nan idan ba so kike Daddy dinku ya gano Ina da sa hannu a kashe Asmau ba,Kinga ki rufa min asiri,nayi zaton Yar uwata ce zata ce a bawa Spark ya aura sai kawai tace Asmau sabo da Asmau tafi ki nunawa a fili tana son Spark,Yar kishiya ce fa Asmau, hauka nake na yarda wata banza can ta auri Spark yaro me kudi da arziki gaki Yar da na Haifa Dan uwanki wata banza can sabo da na riketa a dinga cewa ta zama kamar Yar uwa,wlh karki sake a gane, kin san million biyu na bayar aka kashe Asmau,Kanwar Asmau tace ni wlh Ina son Spark idan ba a fito da shi na aureshi ba nima mutuwa zanyi,ni Ina ruwana ni nace kisa a kashe Asmau ai gwara kiyi kokari ma a hana auren amma kisa aka kashe ta ni Ina ruwana kawai ki San yanda za ayi a fito da Spark na aure shi duk duniya Nafi kowa son Spark ato idan ba haka ba na tona miki asiri. Daddyn su Asmau ne ya fado dakin yace ba sai kin tona mata asiri ba naji da kunne na,amma ku dai jininku kunyi asara,Kuma ba Yan arziki bane ku,uwarku tayi asarar haihuwa, Nan take hawaye ya zubo Masa yace Kun sa na kama yaro, na bata Masa suna ba hakkinsa,to ki sani zan fito da shi Nan da 3days ke Kuma zaki koma prison,ya durkushe a kasa Yana kuka Wiwi Yana furta wannan wacce irin masifa ce wannan,wannan mene haka,Mama sai diririce ta fara cewa tsaya Kaji yanda akayi,ka bari kaji mana,Nan take ya kira Yan sanda suka tafi da Mama ya fada musu komai Wanda sune suka kama Spark,yace a hada da kanwar Asmau a tafi da ita a Kai case din kotu zasu fi bayani da kyau,ya dauki waya ya kira dukkan manyan Spark yace gaskiya ta bayyana amma suje kotu zasu ga ko waye ya kashe Asmau,ba Wanda yasan waye ana dai ta jiran ranar zuwa kotu domin a ga waye yayi hakan. Jamilu yau ya fito Yana kallon ball,wani ne ya bugo ball sosai tazo ta daki cikin Jamilu,Nan take ya Fadi kasa a sume hancinsa Yana jini,aka yi kan Jamilu babu bata lokaci Goje Yana wajen ya dauki Jamilu yaji ba nauyi shafal Yana mamaki ya wuce da shi asibiti,Spark bai sani ba sai Goje ne yace budurwarka fa ya sume yana asibiti,ko gama ji baiyi ba ya nufin asibitin,ya samu Likita Yana kan Jamilu Yana cewa yaki farfadowa Ina ta kokarin dai,Spark yazo kan Jamilu, Doctor yace bari naje Office na dakko kayan gwaji zan kirawo wasu doctors din, yi kokari ka cire Masa riga yafi Shan iska,Jamilu Yana sume bai sani ba,Spark ya cire uban rigar daya jibga, sai wata t-shirt a ciki itama ya daga zai cire sai yaga vest ta mata,da sauri ya janye rigar sama gaba daya sai yaga nonuwa an damesu da seletape da bandage,da sauri ya mayar ya rufe rigar,ya kama wandon Jamilu jean ya zuge zip din ya Buda yaga pant da pad alamar period take,ya sake jawo pad din yace har Jinin sai na tabbatar ya kalla,ya Kalli gaban Naila,yace Alhmdllh gashi nan kuwa,bari na Kalli kadan sai yayi sauri ya gyara mata komai ya zuge ya gyara komai Yana uwar murna yace wallahi wallahi na fada wannan mace ne, karya ne ace namiji ne haka,farin ciki ya isheshi ya sake kallon Naila,a hankali ya duka ya Dora bakinsa a Saman nata yayi kissing dinta,hayyacinta ta dawo a lokacin ta bude Ido Taga Spark bakinsa cikin nata Ido ta zaro ta hankade shi, yace sorry Jamilu kaki farfadowa ne shine nayi Maka na baki ko zaka farka Mikewa tayi zaune sai ga Likita ya dawo,Yace Alhmdllh ai ya farka ma,shike nan buguwa ce yaje ya huta a bashi ruwa ya Sha,Spark yace to ya rike hannun Naila Yana wani Jin nishadi a ransa bai nuna ya gane mace bane ya barshi a Jamilunsa, fitowa suka yi Jamilu yace kaje ka rama min ball din daya buga min na suma na fada Maka,Sorry by mistake ne ai cewar Spark Yana dariya ya rungumo kafadar Jamilu,Naila ta kwace kanta da sauri tace na fada Maka nifa ba Dan Gay bane,murmushi ya saki ya sake zuwa ya rungume Jamilu ta baya,Naila ta sa kafa ta take Masa kafa ya saki ihu ya saketa ba shiri,ganin yaji zafi da yawa tace Sorry taho ta mika Masa hannu,yace Jamilu ka fiye mugunta, fari tayi da Ido,ya saki dariya yace Jamilu Terror Dan duniya , Naila tayi dariya tace Fadi ka Kara harda tallafo kirji tace da ace Ina da boobs Dana girgiza,to mu Maza sai aka mana Hallare,Spark yace ya zamuyi Jamilu sai hakuri gashi ba mata a nan. Naila tace kwana nan ni Jamilu zan fara kwartanci a gidan nan domin zan fara haura katangar mata,Spark yace shima yayi mata ta Yan Daudu yace ke kike da Beauty harda yin girgiza,Bata San shi murna yake ya gano macece ba,Naila ta dinga dariyar girgizar da yayi,tace wlh kaima gidan yari ya fara bataka, hannu ya shanye yayi fari da Ido yace ai dama ni can tsohon dan duniya ne, tataccen dan Bariki ne,kin taba ganin an kawo salihi gidan yari ai duk mune Yan iska, Naila ta dinga dariya harda rike ciki, Spark ya shafa sumarsa Yana kallonta tana faman dariya,wasu bangaren suka nufa Wanda Maza ne sun hada daba suna Jin kidan Yan tauri abinsu ana ta faman danna ashariya, Spark yayi kalar yanda Goje keyi,irin Yan tauri yanda suke yiwa kansu kirari, a kusa da mazan masu Jin kidan ya fara vibration yace kutmar dumadu tsumina ya tashi ku bani hakuri....Jamilu ya saki dariya yace sai kayi Kaine Spark...... Spark yace Kayyasa Kai sai ni Dan gidan Ahmad Maleek na kasar Jordan,Jamilu yace ai Maleek din na kasar Jordan kakane a wajenka,yace wuya a kasar Jordan billahillazi,Jamilu yace Kayyasa chau chau fada musu Dan ubansu, kowa ya ja dakai zai Kai kasa,madalla da haihuwarka me Golden Eye, Wuya a gidan yari, dariya ce ta kama Spark ya matsa gefe ya ja Jamilu yasan Jamilu Tantiriya babu ta Ido sai ta fishi zakewa a cikin kartai,yanzu burinsa bai wace ya zaiyi ya hana Jamilu shiga cikin Maza ba a daina kalle Masa ita,ga Jamilu bata San yasan mace bace sannan bata ji,mafita daya ce ya fitar da ita daga gidan yari ko nawa zai kashe a duniya. Sharhi pls BOOK 1 Free page Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf Assalamu alaikum matan kwarai munkawomuku magungunan mata masu kyauda inganci munada maganin sanyi original muna hadin 3ster hajiyata kizamo star agurin oga hajiyata karkimanta shima ogan akwainashi muna nan asokoto muna aikawa kowane gari harma damokotan kasashenmu babu inda bama kai kaya ⭐⭐⭐3 Alkhairice garemu yan uwamata Gamai bukatar lambar kira gata 09039320715 sai munjiku siyannagari maidakudi gida 3⭐⭐⭐alkhairice AsmaBaffa [12/10/2023, 12:19 PM] AsmaBaffa: https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ https://chat.whatsapp.co ~~ m/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI 36-40 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Ummeetah Muhammad Babyn Baby Baby Ak Nice Gal Hauwancy FANCY HONEY kawata Amarya Allah sanya Alkhairi,Allah ya Bada zaman lafiya,Allah ya kawo kazantar daki😀 MASU AUDIO DAN ALLAH BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL ZUWA AUDIO BA Beauty waya ta kira Daddy dinsu tace Dan Allah Daddy a hada Case dina da case din Jamilu shima a fitar da shi,Daddy yace tab Beauty wannan wacce irin soyayya ce baki San mutum ba bai sanki ba ai dai Kya bari tukunna ki fara fita idan kika fita sai ayi maganar Jamilu,Beauty tace to shike nan Daddy,yace Beauty kin kusa fita inshaallah komai ya kusa kammaluwa kudi sunyi aiki,Allah ya rabamu da talauci,talauci baida amfani ko kadan,Beauty tace a'a Daddy shima Yana da wani amfanin ta wani bangaren fa,yanzu wani watakil idan aka bashi kudi neman mata zai dinga yi, kuma Allah yana so yaje Aljanna sai ya hanashi ai kaga talauci yayi rana,wani caca zaiyi in yana da kudi,wani Gay,wani Kuma dai yabi hanyar banza ya koma dan wuta to Allah Yana son mutum,ai sai ya barshi da talauci a sa talauci ya Masa dauri da ankwa,Daddy yace uhm yau Beauty tana wa'azi ikon Allah gidan yari tayi rana,yau Beauty ce take min wa'azi na fada ta fada kai duniya,Dariya Beauty tayi tace Islamiyya ce kawai ta ratsani Daddy Kuma ban gama shiryuwa ba fa a haka,Daddy yace ah ni wannan gidan yari Alhmdllh ko iya haka ma naji dadi,Beauty tace hmm Dan baka San ta'asar da muke bane Daddy,yace to Allah ya Kara shiryaki,Beauty tace Ameen,suka gama hirarsu sannan ya kashe waya. Yau Spark rike Naila yayi ya hanata tafiya,tace ni wlh bazan kwana a nan ba,Spark yace to ya kake so Jamilu? Naila ta fara shgwaba bata San ma tana yi ba harda doka kafafu ni....ni.....ni.....sai dai nima ka biya min VIP Dina ta furta tana turo Dan bakinta gaba,Spark gaba daya yaji tsigar jikinsa ta tashi ya daure tare da basarwa yace Iyye Jamilu Daudu haka tayi nisa Kuma?,Sai lokacin Naila ta tuna da me tayi,Dariya tayi ta mika Masa hannu suka tafa irin yanda abokai keyi tace shege abokina ka gane Ina fa sani nayi just ayi raha kasan ni akwai wasa,Spark ya kalleta kawai yasan wayancewa tayi a ransa yace amma yarinyar da tsaurin Ido take wai Shege fa tace min ta rainani fa,idan na aureta waye shugaban Kuma,nayi mata uzuri ai duk tayi ne dan ta kare kanta. Suna daga tsaye ya turata Saman kujera ta fada Kai a zaune shima ya zauna a daya kujerar yace Jamilu in tambayeka mana? Naila tace Ina jinka, ka taba yin budurwa? Naila tace Kai ba daya ba ma ai ni da a baya kwallon mayaudari ne,yace ba wasa ba fa nake yi,Naila tace na taba yi baza su irgu ba tun daga kauye nayi budurwoyi na dawo birni harda su Khalida,wai saurayinta Khalil take nufi Wanda tace sai yayi bleaching, tace Khalida kyakyawa ce sai dai baka ce ni nafison mace fara nayi nayi ta fara bleaching taki ni kuwa nace to tayi asara naki kula ta,ta nace min Kuma Allah yasa kaddara ta jefo ni,Kai harda yaran masu kudi,ya fahimci zancen yasan gaskiya ta fada sai dai ta juya abin ta maida shi saurayin mace shi Kam ya gama gane kan Naila. Tunani ya tafi to waye Khalida Kuma sunan idan za a juya zuwa namiji yace ohh Khalid,yace a ransa yarinyar nan tana da basira, Spark yace doguwa ce Khalida din? Kishi ne ya kamashi gaba daya haushin Khalid yake ji,Naila tace doguwa ce fa kyakyawa na fada Maka saura kadan ma Umma su bani ita,Amma ya bata zo miki visiting ba? tace dama ai na fada mata kar ta sake zuwa Inda nake sai ta koma fara,Spark yace sai wa? tace sai hajiyoyi sai na kauye, Naila tace baka fada min ya aka yi ka tsinci kanka a gidan yari ba nima kaga na fada Maka dalilin zuwana gidan yari. Spark duk labarin da ya Bata gaskiya ya fada amma bai nuna mata cewar shine Ashraf ba,kawai iya aurensa da Asmau ya fada mata,sai sunan iyayensa da kanne da yayye, suke nan ya fada, bata gane komai ba tunda ba saninsu tayi ba. A daren Kuma Mima sai kiran Spark take a waya ta fada Masa an gano gaskiya kwana nan zai fito sai murna suke Allah sarki Uwa da Mummy sunfi kowa murna,shi dai yaga suna ta uban kiransa duk Wanda basu taba kiransa ba sai kiransa suke,yace watana yafi uku a gidan yari ba Wanda ya kirani sai Mummy,Kamal da Rafeeq yanzu Kuma har su Papa kirana suke yi,harda kannena kawai yaki dagawa,Naila tace ka daga mana ko alkhairi ne tun dazu wayarka take Ringing,ai bude wayar yayi ya cire layinkansa dama jiya ya saka su,sabon da ba Wanda yasan number sai Mummy,Rafeeq da Kamal layin ya Maida. Yasan Naila bata sallah amma sai yace banga kayi Sallah ba Jamilu,ni Sam ban taba ganin Sallarka ba,Naila tace ai ni ba kullum nake sallah ba,yanzu banji Ina so nayi bane shi yasa,Spark yace to ba matsala Allah ya shiryeka tace Ameen,da ya takura sai Jamilu ya kwana a part dinsa sai yace bari naje na dakko abu zan dawo,yace kayi alkawari? Yace ae,okay fine,Jamilu ya fice ya koma ya debo pad biyu data safe data dare, ta dawo yace me ka dakko to? tace dama kayana na killace kar a lalata min,yace to,tace bari nayi fitsari ta shiga toilet ta dade Yana jinta tana ta faman wanki,sai da tazo Jikin Sink zata yi brush kawai taga Pad gida guda a ajiye,tsoro ya kamata tace ai ban taba Ganinta a nan ba kaiii yau na shiga uku Aljanu sunyi min ajiya,a guje ta dauro towel ta fito ta manta,shi ta tsorata shi ma yanda ta fito da mugun gudu,sai ya mike ya rigata yin waje,tace Kai ka dawo zo ka gani Ya bita da kallo kuwa tun daga kafafu har sama,jikinsa ne ya mutu ganin cinyoyin Jamilu lukuta lukuta na mata,tana jibga uban kaya, Jikin nata ma yafi fuskar haske sosai, sharewa yayi kar ta gane Bai kalleta ba yace Jamilu lafiya? tace Abu ne a cikin toilet din kazo ka gani,ta tararrabe fuska,Spark yace Kai kamar ba namiji ba wai Yana satar kallonta ya bita ciki,yace mene? pad ta nuna masa da yatsa yace mene wannan din Bready kika kawo mana Kuma toilet?,Naila a haukarta tayi mamaki taji dadi Kuma da bai San ma mene ba,tace ban taba ganinsa ba sai yau,Spark yace baka kula ba dai, ai ni na dade Ina ganinsa na zaci ma kaine ka kawo,Naila sai ta fara rantse rantse duk ta zargi kanta tace wallahi Allah ba ni bane, kaji na rantse Maka da zatin Allah bani bane sai kace mace me zanyi da wannan ni kuwa,itace take magana amma ita yake kallo ya zuba mata mayun idanuwansa, yace to tun zuwa na gidan Yari nake ganinsa a toilet din nan maybe wani ne ya kawo ya ajiye,Naila tace okay na gane,yace idan kayi wankan Dan Allah karka sa kayan Nan sunyi nauyi da yawa baka tunanin cuta ta kamaka ta skin,fita yayi ya barta yaje ya dakko mata jallabiya yace ungo kasa kasa wannan, Naila ta karba tana ta zargin kanta tace wai me yasa yanzu ya daina takurawa sai ya Kalli jikina ne,karfa ko ya gano, tace a'a ai da ya gano ai bazai kirani da Jamilu ba,Kai Naila kema kinyi shirme kin fita da towel ,Naila tace to ai ya Saba dani shi yasa ma Bai ko kalleni ba ai ya hakura ne ya gama yarda namijine,dariya tayi harda tafi tace Ina Shege ni Jamilu Tantiriya,tace yau zan sha iska, ta cire seletape din da bandage Wanda take nannadowa tun daga gadon bayanta ta zagayo da shi, ta taho da wani daga dakinsu amma yau bata sa ta manne nonuwan ba tace yau ku huta Kuma,tayi wanka ta gama kenan,yayi mata knocking yace bude Dan Jamilu me zamani ga lotion ka shafa,Naila ta bude kadan tare da miko hannunta waje,tsokanarta yayi ya rike hannun yace wa na kama yau sai na kalleka Jamilu,Kara ta saki tana ja hannunta Body lotion ya bata ta karba,yace Jamilu badai katon hannu ba,tace wallahi a'a bani da katon hannu ni ta rufe kofar,tana dubawa sai taga ba irin nasa bane,ta zaro ido ganin hoton mace a jiki ta bude kofar kadan ta jefo man waje tace ni Macece da zaka bani man mata? kafa sa min Ido Spark tam, ta rufe kofarta garam ta shirya haka aka sa vest me kauri da wando gajere na Maza ta zura Jallabiyya taga Boobs cako cako a tsaye ana Gani,cirewa tayi tasa bandage dinta da Seletape tun daga gadon baya take lafka uban mannewa ta gama ta Maida vest ta Dora jallabiya,Naila ita tayi Imanin Spark bai ganta bai Kuma gane cewar mace bace Ta fito ta ganshi a Palo a kwance ya fara bacci ma,tashinsa tayi tace kaje ka hau gadonka ni a nan zan Kwana, Spark yace jeka Kai bed din ni zan kwana a Nan,Naila tace ni wai wanne Imani ne yazo Maka ne Aboki Banga kana haka ba da,ka fara acting daban,Kaje ka kwanta,kaga Jamilu ni bana son surutu idan Kuma dakin naku zaka tafi ga kofa Nan, Naila tayi tunanin wani abin ke damunsa baya son surutu, ta koma dakin tana murna tayi kwanciyarta ita kadai,tunda tazo gidan yari sai yau ta Sha bacci na mamaki ta saki jiki,amma duk a dakin malamai ne bata baccin kirki a tsorace take kar a kamata. Yau kuwa har yaje sallah ya dawo bata tashi ba tana uban bacci,shima bai tashe taba ya koma baccinsa a Palo sai 9am ya tashi yayi wanka duk tana bacci har ya shirya cikin Jallabiya shima fara irin ta jikinta ya dauki Flask ya tafi siyo musu tea mutumin da Jamilu ke siyo masa baya komai Jamilu ke yi amma yau ya dauki Flask dinsa karami me kyau na Yan gayu yaje ya siyo komai,Chips ya siyo me shegiyar tsada kamar me ya dawo, yaji karar ruwa alamar tana toilet tayi brush da wanka,ledar pad din data gani jiya ta farke ta dauki biyu tace yau ranar rushing ce har biyu zan saka ko ta waye ma sakawa zanyi,ta shirya abinta ,Yar kofar ta bude kadan ta zuro hannunta tace Friend miko min bakar leda,Yana sani yace ba baka ya mika mata fara,tace baka nake so,ya koma ya dakko ya mika mata ta karba ta rufe kofa ta daure pad din data cire ta fito ta leka waje Yana kallonta ta jefa a Dustbin sannan ta dawo,Jamilu yazo sanye da jallabiyarsa. Gani tayi sunyi anko,shi kuwa gani yayi tayi mugun kyau,tashi tayi ta koma toilet ta hada wayo sai ta leko tace innalillahi Spark zo ka gani,ya Mike ya leka yaga an bude pad din an dauki wasu,yace ikon Allah,Jamilu yace mutanen boye ne suka dauka wata aljanar ce ta dauka,Spark yace to a dauketa a jefar ya dauka zai jefar ta kwace tace Ina ruwanka mutanen boye sunyi ajiyar su zaka jefar musu ka kyale musu suyi amfani da abinsu, Spark dariya yayi yace to a barta Jamilu. Suka fito Jamilu yace wai Kai ka siyo tea din? Kai ya daga kawai,tace uhmm ajebo anji masifu a gidan yari an goge,Spark yace a dole nake Shan tea din nan na gaji da shi gashi zazzabi ma nake ji,Jamilu ya kalle shi yace shi yasa jiya baka da sukuni? Kai ya daga mata tare da furta tun wurin magrib,da kulawa Jamilu yace sannu ko sauro ya isa ya sa mutum zazzabi a gidan nan, maybe Malaria ce,daurewa yayi Yana Shan tea din amma kamar zaiyi amai,Yana gama Sha da sauri ya shiga toilet sai amai ya dinga kwararawa, Naila da sauri ta tashi ta bishi ciki, ta tsaya a gefensa ya gama tsaf tare da wanke bakinsa yayi flowshing sannan suka fito tana Masa sannu, muje ka kwanta kasha paracetamol sai anjima muje asibiti, yace duba ledar can akwai a ciki,ta duba ta dakko Masa wani me kyau ba irin na yaku bayi,ta ballo ta kawo Masa ruwan da yake Sha na roba,hannu ya mika mata,tace bude bakin,ya bude ta zuba masa da kanta guda biyu ya kora da ruwa,hannayenta ya rike Sanyi yake ji ya furta Yana sake kankame hannayenta cikin nasa. wuyansa ta taba da bayan hannunta ta cire hannunta tace wannan uban zafin jikin fa. Ruwa ta ebo me dan dumi a bowl na roba ta saka towel din karami a ciki ta matse kadan tace cire rigar a goge Jikin nan ko zaiyi Sanyi,Yace kana namiji gardi zaka taba min jiki naki ya furta ,Yana lulluba da bargo a Saman bed din,Naila ta fisge bargon tare da haurawa Saman bed din ,a zuciyar Spark dadi yake ji,a zahiri Kuma da kyar ya yarda,ya cire rigarsa daga shi sai boxers,jikinsa me tsananin kyau Wanda ya tafi da imanin Naila,shi kanshi wani farin ciki yake ji a ransa marar misaltuwa,kansa ya dora a Saman pillow ya juya mata baya gaba daya,gashi da kwailo baida juriya a cuta, ya dinga dishi uhmm...uhm...wash....Naila a hankali ta shiga goge Masa jikinsa, Hallare tuni ta mike sai da ta gama bayan nasa tace juyo gaba,Yana Jin kunya taga yanda ya mike,yace ai haka ma ya isa thanks,ka juyo in zaka juyo,bargon ya ja ya rufe daga kugunsa sannan ya juyo,Naila jikinta har rawa yake itakam bata taba ganin namiji haka ba,da sauri ta rufe idonta a haka take yi Ido a rufe,shi kuwa Spark fuskarta yake kallo kawai kamar maye ya lashi lips dinsa a hankali Yana wani kallonta ba ko kyaftawa kamar wani wawa, har ta gama Ido a rufe,da sauri ta dauke Bowl din ta zubar da ruwan ta wanke towel din tare da shanyawa kafin ta dawo yayi bacci ma. Bangaren nasa ta gyara ta fice abinta ta koma dakinsu na malamai,tana shiga suka ce wai yanzu Jamilu Ina kake zuwa ne? ga budurwarka ta ishemu da nemanka ta jikin bango Beauty, Naila tace Ina wajen Budurwata ta number one a raina Spark muna zuba love,kasan ni both side ce in buga da mata in buga da Maza,Malam Sharu yace Muna addua Allah ya shiryeka Jamilu, gobe fa akwai maulidi muna gayyatarka Jamilu,Jamilu yace wai dama watan ya tsaya ne? Suka ce ae baka ga ana ta yanka shanu ba a gidan nan zamu ci dadi, kazo kaima a baka sura ka karanta,Jamilu yace idan dai Yan Mandiri sunzo masu kida zan shiga na chashe sabo da haka ba wani gardi da zaiji Muryata ni Jamilu Tantiriya,Malam Sharu yace Allah ya shiryeka Kai sai dai sai abin shagala ka iya,Jamilu yace sosai ma kuwa ranar akwai dukan kirji inyi rawa itace zata kaini,Malam Jilani ya furta Allah ya shiryeka ka daina harkar Daudu kana bin Maza Yan uwanka, kaima idan kana so mu dan samu waje mu kebe malam,Malam Sharu yace ai gwara mu mutu,Dariya Jamilu yayi harda shewa irin ta Yan Daudu. Ranar maulidi tun yamma aka fara Maulidi a gidan, Naila bata je ba amma ana saka Mandiri ta tafi wajen,Maza an samu rana sai shagali akeyi suna ta tikar rawa,wurin Spark ta koma yaji sauki suka je asibiti aka bashi magunguna bayan an tabbatar malaria ce, bai fi kwana uku ba ya warke,lokacin Beauty ma ana shirin barin gidan yari domin Daddy dinta ya shiga ya fita shekarar ta biyar a gidan yari, sai yanzu Allah yayi,shi yasa take ta neman Jamilunta ta fada Masa,amma bata same shi ba sai yau,Jamilu Yana daga wayar yace tuba nake gimbiya sarautar mata,kaina bisa wuya,Spark Yana zaune Yana jinta kawai shi bai so yaji Naila da wani ko wata, fushi ya fara ya kwanta kawai Yana jinsu Beauty tace Allah fa yayi nima nan da kwana uku zan fita an gama komai,Jamilu ya furta wow,tace murna nakeyi zanzo Maka ziyara na ganka,Naila tace na miki murna Baby Allah ya samu a danshinku, Beauty tace Ameen . Naila a ranta tace ni yaushe zan fita ne? Kawai sai hankalinta ya tashi, Spark kuma ana ta kiransa a waya a fada masa labari me dadi yaki dagawa gashi har an fara zama a kotu,Mama zama daya ganin asirinta ya tonu kawai ta Fadi gaskiya bata Musa ba,Yan uwanta da suke uwa daya uba daya da Kuma Wanda ma uba suka hada suna ta jimami har kuka suke ta faman yi,ba kamar Mima da Mummy,Mummy harda refefe baki tace kinyi asara Kaltume,me ke damun mu ne? Mu yanzu mata sabo da son zuciya mune zaluntar yaran kishiya,shi yaro ma me yayi Maka,yaro Amana ne, uwarsa bata gida ko ta mutu sai mata su zauna sabo da son Kai su dinga zaluntar yaran kishiya,wasu su nakasa yaro ko yarinya,wasu Kuma suyi ta gana musu azaba wannan zalunci ne Kuma Allah bazai bar mutum ba,wasu har da kisan Kai a kashe Dan kishiya,kishi hauka ne,kishiyar ma da ta mutu amma baza a hakura ba sai kishin ya koma kan yaranta,yanzu mene ribarki Kaltume dan kin kashe Yar kishiya sabo da ta auri Spark wato yarki kike so ya aura sabo da yana da kudi,tirr da hali irin naki Kaltume,ganin ke kika raineta har ta girma na zaci ta zama Yar uwa,na zaci mun zama daya da Asmau,yarinya tana mutuntamu,Kai Kaltume kuma kin yarda Dan Yar uwarki uwa daya uba daya yayi life in prison,to Allah ya Toni asirinki,Mummy ana ta kallonta a mutuniyar arziki ana cewa gaskiya ne,su kuwa sauran magana ma ta gagara. Kotu zaman ta dage zuwa sati biyu sannan ta nemi a kawo mata Spark tare da ci gaba da tsare Mama, Mummy harda cewa alkali sati biyu yayi yawa Dan Allah a fito min da Dana dama na gama takaba ni Kam Alhmdllh,alkali ya kalleta yace to da kika gama takabar aurensa zaki yi kema? Dana ne fa yanlabai,yace ai naji kince kin gama takaba a fito miki da shi,zata yi magana alkali ya dakatar da Mummy da ta damu kowa a ciki da surutu. Abba bayan ya dawo daga zance komai sai da ya kwashe ya fadawa Umma amma yaki fada mata zai mata anko,Yana runfar kayan miyansa Mohsin yazo wajen,bayan ya gaisar da Abba,Abba yace yau ba aiki ne? Yace ae,to madalla dama Batoola ce za ayi mata anko suna da biki ka kawo dubu goma a Kai mata ko kakai mata da kanka,Mohsin yace Abba kasan wata yayi nisa sannan kasuwar ma Bata tafiya yanzu ga me gidan nawa yayi tafiya,Kuma ma daga zuwa sai ace za ayi mata anko har na dubu goma,zagina zaka yi Mohsin? yace haba Abba ni na isa,to kaje ko rance ka samo ka kai mata kaji na fada Maka, Mohsin ba yanda ya iya yace ni na jawa kaina dana hada shi da Fatima. Naila ce ta kira Mohsin lokacin daya shiga gidan wajen Umma, Mohsin yace na manta ban fada miki ba Abba fa zai kara aure sis,Naila tace na shiga uku kishiya zai wa Umma? Kuma kuka yarda? ya za ayi da shi shi yasa muka yanke hukunci cewar a samo me hankali a aura Masa kar ya kwaso mana jaraba,Naila tace Ina wani me hankali a kishiya,yanzu ma zuwan farko har tace ayi mata anko na dubu goma Kuma yace ni zan biya gashi ni yanzu ma dubu daya ma bani da ita cewar Mohsin,abincin gidana ya kare na su Umman ma ya kare,Naila tace ku rike auren Nan Sweetheart sai Allah yayi na fito ni nasan tuggun da zan hadawa Batoola da kanta ta fasa,sabo da Allah dame zamu ji ana fama da shi da gida, zai Kuma karo mana wani masifar salon tana zuwa ta haifo wasu yaran,Kai Yaya me yasa zaka yiwa Umma haka,duk da tana yiwa Abba masifa amma ai tana kokari tun Kuna yara itace cinku da shanku ta Sha wahala kullum a teaching Dan a rufawa Kai asiri amma kuce yayi wani aure da me za aji, magana ta Allah a nan baka yi tunani ba,ni bana goyon baya wlh kuma ko an aurota na dawo sai ta bar gidan nan kaji na rantse. Mohsin yace gashi yanzu ashe kaina na nemowa aure ban sani ba,Naila tace yanzu baka da Sisi Yaya? Yace ae sai kayan kyau da wanka? dariya yayi tace Allah gwara ayoka mummuna a baka kudi,turo accnt number Yaya kaga kudin Daddy din Beauty ya bani ban kashe ba Kuma na samu wasu a wajen Spark Yana yawan bani kudi,ko bai bani bama sai nace ya bani rabona,yanzu sai da na Tara 50k,Banda kudin da su Dan Indo ke bani duk Tarawa nake yi,yace ke da zan kawo miki ni zaki bawa kina gidan yari,Naila tace Malam ka karba, ni I can survive macece ana so na a gidan Ina samu ba laifi,mene amfaninsu idan ban baka ba,Mohsin yace to Naila ai naji kunya,idan zaka karba ka karba ni da Kai akwai kunya ne Hallare ma ta kama ganin taka zanyi tsaf,zanci ubanki Naila tam,dariya tayi tace ka turo accnt karka bata min lokaci,ba a dade ba ya turo accnt,a cikin gidan yari suna da komai nasu sai taje Wajen masu POS ta tura Masa 50k din cass sannan ta koma dakinsu na malamai. Spark yayi baki su Kamal sunzo suna fada Masa labari me dadi,yayi farin ciki matuka sai dai Kuma mummunan labarin Mummy suna fada Masa ta bude cin duniya da tsinke har kana nan kaya take sawa ta tsuke kamar Yar arna ta fice,itace gidan Shan shisha da Kuma yawo da kawayen banza suna cinye mata kudi,kullum suna gidanta sun tare,gefe daya Kuma tunanin Jamilu yake ta ya zai bar gidan ya barta,yace ai ko an yanke hukunci ni ba yanzu zan fito ba,Banga ta tafiya yanzu ba,su Kamal suka bude baki,yace ae ni yanzu banyi niyyar fita ba yanzu dadin gidan nake ji nafi nishadi a nan,Su Kamal haka suka koma gida da mummunan labarin cewar Spark yace Bai shirya barin gidan yari ba shi yafi son can,an Kuma rasa dalili sai Rafeeq ne ya tuna yace ai wlh a uzura Masa ya bar gidan ana yanke hukunci sabo da namiji yake so,kowa bai gane ba Daddy yace kamar ya? Rafeeq yace Gay yake so ya fara wlh wani Dandaudu yake kauna,yace ma shi zai aura,Mima zumbur ta mike tare da furta Yana hauka ne wlh dole sai ya bar gidan nan ana yanke hukunci,Kun san dai halinsa baya Jin magana ku San yanda zakuyi wlh ya bar gidan. Chikar Gayu sai da aka dan yawata da ita taga gari,tace to kaini tasha aka kaita tashar mota,motar Kaduna ta shiga har ta shiga ciki tace na fasa katsina zanje yes Katsina zani na fara zuwa wajen Uwata tukun na dawo naje Kaduna din gwara na fara cin uban me unguwar layinmu sannan naje gidan Ubana,fitowa tayi ta canja tasha ta hau motar Katsina suka ware birnin katsina, bayan awanni ta sauka a motar ta biya me napep yayi parking a kofar gidan me unguwar Layin,taci sa'a a waje ta ganshi,a gabansa ta tsaya,ya zaci fatalwa ce ya ja da baya Yana salati harda faduwa a kasa Yana Nuna Chikar Gayu da hannu, Chikar gayu tace nice ba Aljana bace Dan gyatumin ubanka,ai dama nace zan fito sharrin daka kulla min to na fito,Mikewa tsaye yayi yace karya kike gudowa kika yi Kuma sai na sake kiran police sun Maida ke,shegiya Yar iska haihuwar kwararo. Ubanka aka Haifa a kwaroro cewar chika,me unguwa ya jawo sandarsa wai zai kwalawa Chikar gayu ya zaci a baya ne sanda tana karama, Chikar gayu taci kwalarsa dama gashi wani Dan figigi ta yanka Masa Mari,Mutane suka taru a wajen ana labari Chikar gayu ta dawo, Me unguwa ya dafe kumatunsa yace ni kika mara? tana rike da kwalar me unguwan ta lakace Masa hanci tace an mareka,baka ga na girma ba to na balaga dattijon banza, ta zaro Masa idanu tare da furta balaga ce ta jawo, na rika na tatira na tumbatsa, tayi fatali da rawaninsa ta shake shi sosai,mutane suka taho suna cewa dan Allah Chikar gayu sake shi kina mace a unguwar Nan kowa yasan ke saliha ce,Chikar gayu tace duk Wanda ya rabamu Allah ya isa,kar Wanda ya sake ya rabamu wlh duk Wanda ya rabamu iyalansa ma sun shiga uku,mutane suna ta mamaki, wani a ciki yace Chikar gayu da a baya ko yatsa aka sa mata baza ta iya cizawa ba ita dai barta da gayu. Chikar Gayu tace to yanzu gartsa yatsan zanyi,mutum ya sa min yatsan a baki ya Gani idan ban gartsa Masa cizo ba kafira nake, koma na fille yatsan,Kuma wallahi fada bai mutu ba bari naje na huta zanzo har gida sai na hanaka Shan ruwa a layin Nan,bari naje naga dangi zan dawo a Yar dabata zanzo,Me Unguwa yace sai na daure ki,ta hankada shi tana haki tayi cikin gidan Me unguwa mata suna girkinsu a murhu sai kawai Ganin Chikar gayu suka yi ta daki tukunyar tayi foli foli da ita abincin Dake ciki ya juye a kasa,Mata da yara sai kowacce ta nufi dakinta ta rufe,Chikar gayu ta duba kajin gidan gonar me Unguwa da yawa a katon cage Yana kiwo ta bude su tare da Koro su waje tace duk ku fice Dan ubanku,sai Kaji suka yo waje tatatata suka yo waje suna kuka kuyat... kuyat...kut..kutt..kut,ta kwance akuyoyin me unguwa ta Koro su waje kofar gida suma,fitowa tayi ta ce zan dawo ne sai ka fada min abinda na Maka kayi min sharri zan dawo ne,gashi Nan kullum tsiya tsiya da kai kana cikin birni kana kiwon akuyoyi gidanka kamar na kauye, daga yanzu gaba ni da ku har yarana da jikokina da iyali na,Me unguwa Yana dafe da kumatu Inda yasha Mari yace sai naga bayanki,idan har Ina sallah to ni Kuma sai na nuna Maka banje gidan yari a banza ba,gidan yarin da kayi sanadin shigata to Kai na shigarwa,idan ba Kai asararre bane muna alaka da Kai ta jini amma Kaine munafuki ko,zaka ga tantirin iskanci me maiko. gidansu ta nufa ana ta cewa ga Chikar Gayu ta fito ga Chikar gayu. Bayan kwana uku Beauty ma Allah yayi tayi sallama da kowa itama,ranar da Beauty zata fita aka kawo wata budurwar,Beauty tace yanzu duk ba kuka kike ba sai nan gaba zaki fada,ki saki ranki ki tsula tsiyarki Yar nan duk Nan mu da kika ganmu tantirai ne,mu da kanmu mun san ta wani bangaren ba kyau bama ji gidan masu laifi ai gidan tatirarrun Yan iska ne,budurwar ta Kalli Beauty kawai tana Jin wani kunya,Beauty ta Dora hannu a Kai tare da furta Laaaaaaaa Kunga kunya take ji cewar Beauty,su Azima suka ce da sauranta lallai,ke a Nan ba kunya Dan ubanki wallahi ki warware ko kici duka a gidan nan ba a mana kunya yanzu kyaji jiki cewar Azima da wata dattijuwa Yar duniya. A ranar da yamma Beauty ta fita taje Wajen signing,ma'aikatan suna tayata murna,Beauty baki yaki rufuwa kowa ta gani sai gaisuwa Ina Kwana,idan ya amsa ma sai tace Dan Allah mu sake gaisawa Kuma gaisuwar da wani Shoky take kwasota ta duka ta kwaso tace Ina Kwana ta watsawa mutum shokynta,dariya ta dinga basu, Daddynta da kansa yazo daukanta suna ta murna ta shiga hadaddiyar mota suka tafi gida. Naila bata San Spark shima Yana Shirin fita ba sunyi muguwar shakuwa kullum suna tare, tare suke yin komai Kuma Bai nuna yasan ba mace bace, Ranar da za a tafi dashi kotu ranar ya samu Naila a part dinsa tana zaune tana Shan lemo da cake,ya fito cikin shirinsa ,a gefe ya zauna a kusa da ita yace Jamilu zanje kotu,gaskiya ta bayyana akan sharrin da aka min Naila zumbur ta mike tsaya tayi rau rau zata yi kuka,shima tsayen ya mike tare da rike hannayenta biyu ya bata labarin me Mama tayi, ya fada mata halin da ake ciki a nutse,ai Jamilu sai kuka sai kurruwa da burburwa,kasa ta sulale tayi zaman Yan bori tana tumami a kasa wayyo Allah na shiga uku kowa sai ficewa yake Yana barina,Ina zan sa kaina Beauty ta fita itama gashi kaima, hawaye rabe rabe a fuskarta sharkaf tana kuka harda shidewa tana furta way way way way ihihihihi wayyo zuciyata ta dafe kirjinta tana uban kuka,tausayi ta bawa Spark yace bance fa zan tafi na barka ba ka daina kuka,ya tasheta tsaye ta mike da kyar tana tangadi kamar Yar giya,rungumeta yayi a hankali a kirjinsa tana ta kuka Yana bubbuga bayanta a hankali,a nutse yasa hannayensa masu taushi tare da tallafo fuskarta ya shiga goge mata hawayenta amma wasu bulbulowa suke kawai, hannu biyu ta sa ta riko rigarsa gaban kirjinsa tayi baya da kanta tana rasgas uban kuka, yace amma da nasan haza zaka min bazan fada Maka ba,kayi shuru Jamilu,Naila tace sunana Naila ni ba namiji bane wlh, Spark ya kalleta sosai yayi dariya yace ai na sani tuntuni, kawai kallonki nake,tana shesheka ta furta yaushe ka sani a Ina? murmushi ya saki yace nasan kai mace ne ba tun yanzu ba sunanki ne kawai ban sani ba,Ashe sunanki Naila nice name,Naila duk a rude take tace na cire abinda nake daure kirjinta da shi taba kaji ni Macece,Spark yace ni da na kalla wai with my two Kworo Kworo eye,kallo fa nayi ni Kinga gani ya kori ji,ki bari na dawo zamuyi zancen,kici gaba da zama a jamilunki please kafin na fitar Dake,ai kace baza ka tafi ba,idan ban tafi ba taya zan fitar dake to? Naila ta sake fashewa da kuka,yace na fasa bazan tafi ba zan zauna,da kyar ya lallabata tayi shuru,idonta yayi jajir har ya fita tana hawaye. Spark bayan an kaishi kotu da matakan tsaro a motar gidan yarin,Mima ya fara gani ya dauke kansa,Mummy ya gani wajenta ya tsaya ya gaisheta ta rungume shi tace Dana I miss you,ya furta me too,Rafeeq ya mikawa Hannu suka tafa da Kamal shima suka gaisa,bayan duk wani bincike kotu ta wanke Spark tas bashi da hannu a kisan Asmau sannan Mama Kuma an yanke mata hukuncin daurin rai da rai,tana ta kuka,yaranta suma sai kuka suke na bakin ciki,ana fitowa daga kotu wai Spark ya bisu su tafi,Spark yayiwa Wanda suka zo dashi Yana da abubuwan yi a ciki akwai kwangilar gyaran kofofi da zai musu shi lallai a Maida shi ciki sai ya gama zai fito,Har kudi ya basu tun a mota,Su Mummy suna kallo Spark yabi motar gidan yari suka koma ciki da shi, to da uwar kudinsa. Naila tana palonsa ta zuba tagumi tana ta wani sabon hawayen Spark ya shugo yace au kukan kike yi dama? Naila tana kuka tace nidai ka zauna karka tafi,Spark yace Tantiriyata ke da na sanki da juriya,jajirtacciyar ce ke fa,kici gaba da fitowarki a Jamilunki karki sake a gano har na samu ki fita please,Naila tace to kawai yace ko ke fa,Baki murmushi ba? Harararsa tayi tana goge hawaye,da kafadarsa ya Dan biki tata kafadar kadan,kansa ya dora a kafadarta yana karewa fuskarta kallo,janye jikinta tayi da sauri ya koma zai kwanta a cinyarta ta mike ta canja kujera,dariya yayi yace ki dakko hijab dinki ki daina boye boyen sallah,kamar an dinke bakin Tantiriya,tunda Spark zai bar gidan shike nan Kuma ta rasa sukuni,Bata kazar kazar da surutu ko wani Abu,Su kansu a gidan yarin ana mamakin Jamilu ya daina walwala Sam,Yar dariyar da yake bawa mutane ya daina an rasa dalili,su Malam Sharu har tambayar Jamilu suka yi wai meke damunka ne Jamilu? Yace ba komai kawai,Su Dan Indo,Goje sunyi sunyi suji meke damun Terror Jamilu amma basu gano komai ba. Bayan kwana biyu kullum Spark aikin lallashinta yake amma Jamilu ya daina walwala,yace idan baza ki dawo dai dai ba zan tafi wlh,Naila tace ai dama nasan zaka tafi din mene to ka tafi mana Dan Allah Kafi ruwa gudu,Spark yayi dariya yace shike nan, washe gari ranar Ziyara,ranar Beauty zata zo wajen Jamilu, Chikar gayu zata zo taga waye Spark da ya mata hanyar fita, Yaya Mohsin da Umma sunzo yau su biyu,Naila ta fito jikinsa a sanyaye, tana zuwa ta fada Jikin Mohsin ta dinga rusa kuka,abinda ya bawa su Umma mamaki kenan,gaba daya sai ransu ya jagule,ba haka suka San Naila ba, duk yanda akayi da matsala,Mohsin ya riketa Yana lallashinta,yace menene Naila? Naila taci gaba da kukanta da kyar aka lallasheta,yau ma'aikatan ma da take musu habaici sun samu lafiya shuru bata ko kulasu ba,Mohsin da Umma da wuri suka tafi jiki a sanyaye wannan zuwan bai musu dadi ba Sam,halin da suka ga Naila ya tashi hankalinsu matuka. Suna tafiya aka sake kiran Naila tazo inji Beauty,Beauty ta dauki wani mugun wanka na masu kudi,Leshi ne a jikinta me masifar tsada fari da golden,mayafinta,jaka da takalmi duk golden kana Ganinta kasan ba karya Malam,Naila ta fito da Maka Makan kayanta na Maza,Beauty ta zubawa Jamilu Ido tana mamaki tace ai wannan bai fi mate Dina ba a ashe yaro ne amma gaskiya wannan kamarsu daya da mace,amma ba komai tunda Ina son Jamilu yaran ma ai sunfi iya soyayya,da fara'a Beauty ta karaso tana karkada mukullin motarta me tsada,Zama tayi tace Jamil harda gyara sunan tana dariya,Jamilu Murya ya bude irin namiji sosai yayi murmushi, yace Babyna barka da zuwa ,Beauty kauna ta ratsata ta mike tsaye tace yau gaisuwa me kwaso shoki zan Maka tasa hannu biyu ta wani kwaso wawan shoki ta dago tana cewa Ina Kwana,Naila ta saki dariya tace a gaisuwar ma harda me Shoky? Beauty wayarta ce tayi kara ta daga waya tace Chika kin karaso? Chikar gayu tace Ina gate yanzu zan shugo,Chikar gayu ce me napep ya sauketa ta Sha atamfarta riga da skert sabuwa ta coka daurin ture kaga tsiya ga wani glass ta saka abinta ta Sha kyau,tana zuwa suka rungume juna da Beauty,Chikar gayu ta ajiye Jakarta gefe tace gaisuwa me albarka tace Shegiya Beauty ya gidan?Beauty tace lafiya Yaya me Unguwa? tace tuni na gama Episode 1, Episode 2 zan shiga. Beauty tace ga fa my man Jamilu na ta nuna Jamilu ,Chikar gayu ta Kalli Jamilu ya dora p-cap dinsa yana tsaye yana bouncing yana bubbudawa irin namiji din nan hannayensa biyu cikin aljihunsa, Chikar gayu ta Kalli Jamilu tace Beauty anya baki cuci kanki ba kuwa,wannan me zai iya Idan anyi auren,Naila ita abinda ya dameta shine tafiyar Spark da zai bar gidan bata su take yi ba ma shi yasa jinsu kawai take,sunyi hira sama sosai Jamilu ya koma ciki,Chikar gayu tace wannan zubin Dandaudu gare shi Kinga Beauty wlh ki kama namijin gaske wannan me zai iya,taba Golden Globes ma gagararsa zaiyi,karki aure shi fa tun a daren farko aji kunya,Kinga Beauty Ina jiye miki, Beauty tace ni Ina son abina haka gashi kyakyawa haka. Suna nan Spark ya fito duk suka bishi da kallo,taji ana gaishe shi ana kiransa da Spark,Beauty tace Chika gashi can shine ya fitar Dake,Chikar gayu ta mike ta isa Inda yake,bai san tazo ba yaji mace tace Yaya Spark, da mamaki yace to wace kuma a Ina na samu Yaya a gidan Nan,ya juyo Chikar gayu tana murmushi tazo ta rusuna tace Ina Kwana,yace lafiya Alhmdllh,nice wacce Ina cikin mutanen daka fitar masu kananan laifi, Allah ne yasa aka zaba dani a Wanda zaka fitar,amma magana ta Allah laifina ba karami bane amma ikon Allah ba yanda za ayi dani, dake ba hakkina haka aka fitar dani a cikin masu kananan laifi,zuwa nayi dama na ganka nayi Maka godiya,naji ana ta Spark Spark nace sai kace wayar cellular ashe kuwa gaka Mashaallah Dan chamai dakai,Allah ya saka da Alkhairi,ubangiji yasa ka shiga Aljanna silar haka,Allah ya baka mace ta gari,idan kuma kana da mace to Allah ya baka ikon Kara mata kishiya,kasan mata biyu sunfi kullum ba hutu shine ka cika cikakken namiji,yau kana nan wajen taliyarka da Miya,gobe ka koma wajen shinkafarka da wake,amma ace mace daya kullum fa taliyar ce ai dole ka gaji, to dama godiya nazo yi na gode na gode sosai,Spark tunda ta fara magana yake saurarenta amma tunda yaji tayi shekaru a gidan yari yasan zata aikata ma abinda yafi haka, ta fitsare a gidan yari, yace ba damuwa na gode nima,tace to ta juya wajen Beauty tace muje gidan naku to yau a nan zan Kwana gobe sai Kaduna. Ana gama da ziyarar Maza aka bude mata,su Chikar gayu an hadu ana ta caf cafkewa suna iya shegensu,da mata kawayensu,Beauty motarta cike da tarkace na ci snacks ta dinga rabawa mata Wanda suke tare,Wanda tasan talakawa ne futuk harda kudi dubu biyu biyu ta bayar da yawa,Chikar gayu su ba masu kudi bane ama da ledarta ta alawoyi da biscuits ta rarraba musu tana cewa ayi hakuri mu gidanmu ba harka,sanda na koma gida ma shinkafar gidanmu ta kare da tuwon masara na fara karo,ayi hakuri gidan mu ba harka mu Kam,ana ta dariya. Ranar Monday Spark ya shirya barin gidan,Naila tana zaune yace a nan VIP zaki zauna ke kadai kin jini ko? Naila tace ae,yace bana so ki dinga shiga mazan nan idan ba dalili kinji,tace ae,yace karki bari a kalle min ke duk Wanda ya kalleki ban yafe ba,tana jinsa yace zan dinga zuwa ko yaushe ba sai lokacin ziyara ba,ki zauna zan fitar dake kinji,tace to tana share hawaye. Yace ga kayana nan kiyi ta sawa komai zan dinga siyo miki kinji,Naila tace t.....t..to ta fara kuka,Spark yaga kukan Naila bazai kare ba ya gama shiryawa ya Mike ya kwashi wayoyinsa yace zan tafi to? Mikewa tayi hawaye shabe shabe a fuskarta jikinsa ta fada ya rungumeta tana ta uban kuka,Dago fuskarta yayi a hankali ya hade bakinsu waje daya a hankali yake aika mata da sako,kafarsu ce ta gagara daukansu suka fada Saman kujera,Naila tana jikinsa ta janye kanta da sauri,amma tana jikinsa,cike da shagwaba me hade da kuka tace baka..b...baka fada min ta ya kasan ni Macece ba,murmushi yayi yace ranar da kika Sume ya bata labarin komai,idonta ta rufe da wuri tana dukansa a kirji tace shine ka kallar min gareji na,Ashe Kaine ka ajiye min pad,yace yes kinyi amfani da abarki Kuma kika ce mutanen boye ne,dariya suka yi wayarsa tana ta ringing Rafeeq ne yake kiransa zasu tafi Muje ki rakani, suka mike tare suka fito,dama Yan gidan duk sun san Spark an gama case dinsa zai fita shi yaga dama ya zauna,Duk da haka sai da suka bi lungu da sako yayi musu sallama suna ta tayashi murna,Naila sai hawaye take yi ta kasa rike kukan nata har suka fito bakin gate zai fita ita zata dawo ciki,bai ko juyo ba tunda yasan kuka take tayi, sai da taga ya kule ta juyo ta dawo ciki,sai data dawo ta dinga kwarara kuka da ihu ta Fadi a kasa tana ta rusa kuka,mutane da yawa suka zo kan Jamilu Dake rasgar kuka,Naila kamar ranta zai fita tana cewa da haihuwata gwara barina,me yasa babu wajen karuwanci a gidan yari gwara na fada yawon ta zubar ,mene amfanina gwara a yanke min hukuncin kisa a harbe ni na huta,me yasa a gidan yari babu Bariki,gwara na shiga yawon duniya na huta da wannan rayuwa,sai kowa ya dinga ficewa ana barina nima ai ba hakkina aka kawo ni, kowa a gidan idan yazo sai yaga Jamilu kuka yake tsakaninsa da Allah abinda basu taba gani ba,duk sai ya basu tausayi sun gane shakuwar da sukayi da Spark ne,da kyar su Goje suka lallaba Jamilu ya koma dakin su na malamai,yau Tantiriya bata bari sunyi karatu ba kwana tayi tana uban kuka tana wayyo gwara zuciyata ta buga na huta,ni a yanke min hukuncin kisa,Malamai suna ta kallon ikon Allah,Malam Sharu yace ba a son bawa ya dinga yiwa kansa mugun fata ko da ace da wasa ne,Jamilu yace karku dameni zan sawa dakin nan gobara iiiiiihihi an fitar da budurwata Baby Spark,Allah sarki yau babu caskalewa,tsotsiyar da muka Saba babu wayyoooo....Malam Garzali ya zaro ido yace gwara daya bar gidan nan,Malam Sharu yace ban yarda Spark wlh Yana harkar banza ba iskancin Jamilu Terror ne kawai yake so ya bata Masa suna,ai kowa yasan Jamilu tataccen Dan duniya ne a gidan nan ba ruwan Spark. Jamilu kwanciya yayi yace tsotsiya yau babu me min tsotsiya ya tafi, ta sake fashewa da kuka ta mike zaune da tsakar dare tana bubbuga bed tace yau ba Wanda ya isa yayi bacci a dakin nan,Malam Garzali ku tashi,Malam Jilani Malam Jilani,Sharu ....duk suka tashi tsakar dare taki bacci ta hana Yan daki bacci,Malam Jilani yace Spark ya bar mana jaraba,sand ya dauke Jamilu har mun samu lafiya yanzu ya dawo. Spark tunda ya bar gidan hankalinsa ya tashi gaba daya zuciyarsa tana kan Naila,Sallama yayiwa ma'aikatan duka ya rarraba musu kudi suna ta godiya suna tayashi murna ya shiga mota,Rafeeq yace yau anyi sa'a ka fito yace hmm gangan jikina tana prison wlh,Rafeeq yace hmm Allah ya kyauta, ana ta Shirin tarbar Spark amma Spark direct katafaren gidansa ya wuce babu gidan Wanda yajema a ciki,Bai je wajen Mami ba bare Mummy,dangi duk sunje Murna anyi girke girke an dau wanka amma akace ai ya wuce gidansa ma,Mima tace zai aikata ai mai hali bai fasa halinsa,duk Mummy ce ta lalata yaron nan. Naila kuwa gari na wayewa tace baza ta sabu ba, fita daga gidan nan dole, Ina Sam bazan iya rayuwa ba spark ba,ko dai na haura katanga na karairaye ko Kuma na fita ta ko wacce hanya,gidan yari ya daina min dadi,ya sire min,fitowa tayi buguzun buguzun sai wajen Dan Indo,ta kira Dan Indo ya fito suka kebe gefe,tace Dan Indo so nake ka wuce min gaba,so nake ka daure min gindi a kasar nan ka hada da duwawuka duk ka daure min tam,Dan Ido Yana busa sigari ya sheke da dariya,yace ka gaji kenan Jamilu? Na fada maka aje aci uwar wacce ta maka sharri a gaban kowa ta tonawa kanta asiri a fitar dakai kamar Inda aka fitar da Spark Kai kaki,Jamilu yace ba wannan ba ka bar min wannan a hannuna amma a canja wata shawarar,Dan Indo yace to mafita daya ce ranar Ziyara zamu tada fada idan mun fito su Goje zasu fasa taron ma'aikatan,zansa yarana Dake min aiki a waje suzo bakin gate su tarwatsa masu tsaro,Kai Kuma Jamilu ka tsaya kusa ana fara fadan karka ji tsoro kawai ka sheka da gudu ka fice Wanda ya gudu ya gudu Kuma wlh a kasar Nan duk Wanda ya gudu daga gidan yari to ya Sha ba'a komawa ayi bincike bare a shiga nemansu wanted kawai kyale su akeyi Wanda kika ga an dawo da shi to tabbas sai idan wanine a unguwar yaje ya fadawa hukuma a boye amma ba a zuwa neman mutum idan ka tsira ka tsira kawai Jamilu,idan kana da makiya a layinku kawai ka yanka wajen Lagos ko Abuja idan komai ya lafa sai ka dawo. Jamilu yace Allah ya kaimu ranar Ziyara zan fada a gida kar azo min ranar yace yawwa ka shirya kawai. Tana murna ta koma part din VIP Inda Spark ya bar mata ya biya kudinta a nan take sallarta da komai nata a nutse ba tsoro da fargaba,yau da dare ya kirata a waya yaji ta daga da murna,yayi farin ciki matuka da yaji yanda ta saki jikinta ta hakura da komai. Dariya tayi haka kawai tace Spark,yace Na'am Jamilu Kafi wuta zafi,dariya ta sake yi,yace ya gajiyar kukan to? ta fara shagwaba tace ni kayi sauri Allah kazo,Spark ya murmusa Yana Jin wani farin ciki yace sai ranar Ziyara,ban yarda ba,yace bazan samu damar zuwa ba wannan satin ma sabo da Ina gyara Office dina da abubuwa dai alot,tace to shike nan Allah ya kaimu,suka ci gaba da hirarsu wai nan duk a friend's suke har yanzu. Wani ganganci Naila tayi kafin ranar Ziyara ta dinga rubutu me tsayi a papers da yawan gaske ranar mutane sun shagala a wajen ziyara duk tabi daki dai ta ajiye takardun,ko Ina,dakin su Malam Sharu ma ta ajiye musu basa dakin,ta fito duk wani lungu ta dinga jefar da takardun ta kwaso komai nata na kaya ta kawo dakin su Malam Sharu ta ajiye a tsakiyar dakin tayi waje wajen da ake zuwa ziyara duk an fito Hanan ranar tazo domin tonawa Naila asiri a gaban kowa ta fadawa duniya ita macece ba namiji bace,tunda taji su Umma baza suzo Ziyara ba shine tayi karya tace zata je gidansu ashe gidan yari tazo domin tozarta Naila, Naila kuwa ta Kalli DanIndo suka yi signa,bata kula da Hanan ba,Dan Indo ya baza yaransa a wajen ya musu fito,Goje yazo ya fyalle Yar wuka ko Ina ya samo oho suka fara dure duren ashar, Sai suka fara dukan juna suka hargitsa wajen ziyara,Goje ya daka tsalle ya ballo rashen bishiya,a wajen suma yaran Dan Indo da wasu Wanda akayi tsarin dasu suka yi kan ma'aikata da duka da ashar kowa zaneshi suke a wajen har masu ziyara ciki harda Hanan suka kamata kamar Allah ya aikosu da duka ta ko Ina bulala take karba,wani Yana lafta mata ya fasa mata gefen Ido tayi waje da gudu tana faduwa tana tashi,suna danna ashar suna fada a junansu ji kake rudududu kamar dawakai,suka nufi gate,Naila ta kwarara ihu tayi bakin gate wajen ma'aikata,su Dan Indo da jifa da manyan duwatsu,duk ma'aikatan da bindiga wasu amma tafi gaban ma su fara harbi su kansu ta kansu suka yi,Dan Indo ya fisgo bindigar wani Ma'aikaci ya danata ya dinga Harbin sama, harbin iska tas tas,kafin kace me har ma'aikatan sun watse,Naila tabi kofar fita tana cewa dama macece ni yeeeeeeeeee ku matsa dan ubanku ta fice fit ta Sha kwana gudu take ba ji ba gani,mutane da yawa Yan gidan yari aka fara tserewa an samu mutane masu laifi daurarru sunfi mutum ashirin Wanda suka fece kafin su Dan Indo su gudu can cikin gidan yari can dakunansu suna dariya,Su basu damu da guduwa ba,ba abinda ya damesu sunfi son ma gidan yari domin ko sun fita sai an dawo dasu sai sun sake laifi an dawo dasu,Kamar gidan gado haka suka Maida gidan. Da kyar aka kawo sojoji da ma'aikata over suka daidaita gidan yarin ranar ba ziyara ta kare Kuma,kowa ya gudu an fasa ziyara abinci ma duk Wanda suka zo dashi sun kifar da abincin sunyi ta kansu,Wasu daga cikin Wanda basu tsere ba Dake kowa yasan Jamilu sunji da kunnen su yana cewa yeeeee mace ne dama ni a suffar Maza nazo. Anan Kuma kowa a ciki aka dinga tsintar takardun Jamilu a ko Ina a gidan daki daki kowa ya karanta sai takaici da bakin ciki da cizon yatsa. Malam Sharu suna shugowa suka ga takarda da komatsan Jamilu suka dauka suka fara karantawa kamar Haka Ni Jamilu Terror Wanda aka fi sani da Tantiriya dama karya nake ba namiji bane ni,sunana Naila,harda rubuta abinda ya faru da ita tun daga zuwanta Abuja har shigowarta gidan yari, in short tayi bayani. Idan baku yarda ba ku duba kayana na dakin su Malam Sharu,Malam Sharu ko gama karantawa basu yi ba, da gudu suka bude kayan Naila,da Hijab suka fara cin karo,suka dakko panties na mata suka dakko vest ta mata,sannan suka dakko seletape da bandage,sai ga pad ma sun zaro,takardar suka Kara dubawa suka ci gaba da karatu Wannan Selatape da shi nake manne albarkatun kirjina,sannan a karshe Panties Dina na barwa malam Sharu gadon su halak malak ya dinga sawa domin tunani,Kun nuna min kauna na gode na gode kwarai,shi yasa na nemi dakin Malamai na zauna sabo da na tsira da budurcina. Naku har kullum Jamilu Tantiriya. Ai Nan take labari ya cika gidan yari har bangaren mata sai da suka ji ankai mace bangaren Maza a matsayin Namiji. Dan Indo daya karanta takarda yatsa yasa a Baki ya kwarara ihu yace Inda nake neman mace Ido rufe na samu na kwashi harka,Goje yace wlh da nasan macece ni zan fara yi mata filla filla, kowa ya karanta takarda sai zage zage da bacin Rai,aka cika dakin su Malam Sharu kamar ana ganin kayan lefe haka ake kallon kayan Naila filla filla ana bakin ciki,Scoler yace da na sani ai ko nono na taba, ranar Maza group group suka yi ana tuna abubuwan da Jamilu ya dinga yi na mata amma suka kasa ganewa macece. Wasu suka dinga zagin su Dan Indo da suka fitar da Jamilu a sadaka. Wanda suka dinga tura min 500 na gode kwarai da gaske,Kun San novel Dina baya wuce 300 amma Kuna tura min 500 Na gode kwarai da gaske Allah ya saka da Alkhairi. Aci gaba da sharhi Ina godiya. 1,2,and 3 za ayi Kuma 300 ne duka in ka siya sau daya shike nan BOOK 1 FREE PAGE Accnt no 0175487861 Katin MTN 08061929616 Yan Niger ga number da zaku tuntuba +22790795939 AsmaBaffa [12/11/2023, 9:27 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI 41-45 END OF FREE PAGE 1,2,3 duka 300 Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 OFFICIAL BY ASMABAFFA SADAUKARWA GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki me Maida book Dina audio jinjina Gare ki Auntyna HAUWA S ZAIRIA MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL ZUWA AUDIO BA Dandaudu washer ne ya shugo da gudu cikin su Dan Indo da takardar Jamilu a hannunsa yace me nake gani haka? Su Dan Indo sunyi jugum jugum,suka ce da gaske ne,yace yanzu naje dakin su Malam Sharu na duba kayan Jamilu,ya daga pant din Jamilu na mata yace na rabauta da wannan ni wlh Ina so tunda macece ta saka wannan gwaurantaka da me tayi kama ashe wasu sun gudu harda su lukaku sun fece da Babangida,da Imrana Dan fillo,Kai harda Bajahilci ya fece wlh,Dan Indo ya mike zumbur Yana busa sigari yace amma Jamilu ya raina mana hankali amma ni nayi sanadiyar fitarsa Kuma ni na dauki alkawari ni zan dawo da Jamilu gidan yari Kuma a namijinsa dole Dan uwatas sai na Mori wahalata,Goje yace ka daina cewa Jamilu sunansa Naila fa yace gashi a takarda a rubuce,Kai Dan uwarka muga takardar nan na Kara karantawa Dan Indo ya sake karanta takarda yace karya ne wlh mu zaki wa iskanci yarinya,mu fa Yan kasar Nan ne,karya ne wlh,yanzu kun gane kowa yayi shuru da zancen nan kar ma'aikata suji,idan aka dawo da ita ba uwar da zasu mata bangaren mata za'a maidata,amma idan na dawo da ita a namijinta haka za a maidota cikinmu,Kai wlh ko ta Katanga sai na sa an wullo mana da ita Nan take Dan Indo ya bugawa yaransa Dake waje waya Wanda yake basu aikin kisa ko wani aiki yace kuna Ina? Suka ce mun dauki hanyar Kaduna,yace ku dawo baya ta haihu ku koma a cikin yaran da suka bar gidan yari akwai wani me suffar mata sunansa Jamilu Tantiriya zaku ganshi da riga da wando na Jean wasu Maka Maka wandon kamar buhu sai a sakaka a ciki a daure,to ku bisu duk Inda kuka ganshi ku dawo dashi,idan baku ganshi ba ku kirani zan Nemo address din gidansu duk Inda yake sannan zaku ga gashinsa duk tara gashin namiji Dan uwatas bazai tara gashi irin na Jamilu ba,sannan Daadaa ce a kansa,suka ce an gama oga suka yi youturn nan take suka juyo. Scoler ne ya taho Yana karairaya yace oh ku kuwa ku kyale yarinya karku keta mata haddi wannan ba daidai bane tsakani da Allah,indai da so da Amana ai ruwa ba zai ci gwani ba,sabo da Allah da Manzo anbi an ishi Yar uwa,yarinya ta fita,tunda taimako kayi tsakani da Allah ku kyale Yan mata Dan Allah ta tafi da kayan nononta can Spark ya samu na zuka, dama watakila ya Saba a nan anga wajen hutawa yarinya taga me kudi ohh ke duniya ni naga kiyayya,yarinyar nan Jamilu kiri kiri taki kaunata anga me kudi an manne Masa ah ahayyeeee wuuuuuuu Ashe tana karbar Hallare inji Jamilu da fada tace Hallare,to Dan Ubansa wallahi ba ruwana da fadar Naila Jamilunsa sak babu batun canja suna, Shewa Scoler ya sake yi tare da dukan cinya yace Shegen kaya Spark ai tunda naga Dan banzan dan Nan Yana wani shining Yana sheki Inda kasan da inji ake goge masa fata kullum nace ba banza ba Ashe dai madarar Nido yake samu wajen Jamilu,yarinya can fa ta tare wajensa inji washer daya Dan Daudun,ai dole Jamilu tayi kuka to an Saba kullum da bankade between inji bature yace Between her leg ahayyeee chassss Spark ansha gara. Dan Indo yace shi yasa yarinyar nan bata taba shiga cikin gwamitsin Maza ba,ba a ganin sallarta,Ashe tasan me take boyewa,yau shekarata uku rabona da mace ah dole a dawo min da Jamilu karya ne wlh cewar Dan Indo ya mike Yana zaga wajen. Goje yace har na hango kaina da Jamilu Ina ninkaya cikin bahar maliya,Yan Daudu suka saki shewa, Inshaallah baza ku samu sa'a akan Yar uwa Jamilu ba,bi'izinillah ta fita kenan wlh ah haka kawai kune kuka kera mata Between din? bafa ku bane,ita kanta hattana kirjinta Breast din Nan gani tayi sun fito rana tsaka kwatsam ta Sha jinyar abinta tun suna kurji har suka nuna yo sai ace za ayi mata Iko,Dan Indo Mari ya zubawa Scoler,Scoler ya kurma ihu yace naga wuta naga wuta Yana fifita fuskarsa da hannu yace washer zo mu bar wajen Yan mazan Nan kar su nakasa mutum, Kuma dukkanku kwalelenku Jamilu ya fita kenan ba dawowa. Naila kuwa tunda suka fita da wasu mutum ashirin da biyu kowa ya tarwatse ya kama hanyarsa daban,Naila ita da Bajahilci suke sheka gudu,sabo da gudun tsira Bajahilci baiji sanda Naila tace ita macece ba Sam,sai yace Jamilu biyo ni kawai kasan ni Ba Jahilci sunana kaina baya kullewa muje karka je gida Kai popular ne wlh duk Wanda ya zama popular a waje to da wuri ake ganewa, Naila tana hakki tana gudu magana ta kasa sai daga Kai kawai,Dan bandage da aka daure kirji ma ya zame ya gudu garin gudu, amma basu tsaya ba yace bafa mu tsira ba Jamilu za a iya biyo mu Kaga Sha kwana ta wancen lungun ka san fa a wajen gari muke sosai ta barauniyar Hanya zamu bi mu fada cikin gari idan muka bi direct hanyar mota za a iya kama mu. Naila tasha kwana ga wani shegen katon gidan gona ana ginawa anyi Katanga da tsayi Kuma,Bajahilci yace haurawa zamuyi fa Jamilu,Naila tana hakki ta tsaya da kyar ta iya cewa bazan iya ba,Bajahilci yace bari na gani ko zan iya dagaka,ya kama kaurin Naila ya dagata sosai hannayensa a kaurinta tayi tsayi sannan ta kama Katanga tana Bajahilci matsa gaba gaba,ya matsa ta kama sosai ta haure ta dirga kasa,lokacin taji karar fadawar wani abu kamar karfe daga jikinta,amma Bata kawo komai ba,shima ya hauro yace Maza muje suka ci gaba da gudu yi suke ba ji ba gani har magriba ta fara,lokacin su Kuma yaran Dan Indo da mota suke ta yawo ita Kuma Naila Bajahilci ya hanata bin hanyar mota yace za a iya kama su. Suna ta gudu har suka kusa isa titi,Bajahilci yace to Kaga nan ba a samun abin hawa na haya yanzu ka iya Hawa bishiya? ai Naila dama ita tun a kauye ta kware a rashin ji tace duk tsayin bishiya wlh kamar biri yace hau muje Jamilu,Naila ta kama wata katuwar bishiya dalaf dalaf ta haye can sama, Bajahilci ma ya hau,Naila tace kishirwa nake ji wlh,yace sai dai kuwa kayi hakuri,ni kaga daga nan tashar Lagos zan wuce sai Lagos kafin a gannni Kuma tab Allah yasa bani da iyaye,Naila tace ni gida zanyi yace wlh sai kayi a hankali Jamilu zasu iya bibiyarka har gida kayi suna a gidan,ka boye kanka wlh karka bari ko a layinku a San ka gudo yanzu shigar dare za muyi, Naila ta gaji ta kwanta a Saman reshen bishiya, ta kasa magana ma sabo da gajiya da yunwa ga kishirwa ta dameta,Aminu ba Jahilci yace Ina wayarka Jamilu ka cire layinka fa ka karya shi wlh Kai wayar ma kanta ka jefar da ita za a iya tracking,Naila ta fara duba waya a jikinta tasan tabbas da waya ta fito a garin gudu ta jefar da wayarta ma,tace ta Fadi a hanya wlh,wayyo Spark gashi ban rike number ba dame zan kira shi na gama yarda da wayata a hannuna,ai ni wannan fitowar da nayi bata da amfani,Bajahilci ko magana baiyi ba shi dai ya cire wayarsa ya rabata da layikansa. 10pm na dare Bajahilci yace yawwa yanzu zamu iya tafiya sauka Jamilu,Naila jikinta ya mutu murus ta gaji Kafadunta sun kumbura wani wajen ma taji ciwo,ta sakko a hankali shima ya dirga suka ware sai gefen hanya yace kar mu tsaya shiga Napep cire rigarki ta sama ki jefar, Naila ta cire ta jefar a kwalabati sai t-shirt me dogon hannu yace yanzu kin koma arniya kin gane karki nuna kamar a gigice muke. Naila tace to suna tafiya Tantiriya komai da ruwanka da sunzo wajen mutane sai ta fara yiwa ba Jahilci yare tayi hauka ta hada da fillanci harda wani Chinese na hauka duk yi take,Bajahilci sai ya basar kawai Yana irin murmushi Yana kallonta Yana daga Kai irin Yana ganewa hira suke ai. A haka suka kwashe kusan 3hrs sannan ya nemi Napep suka shiga,ya Kai Naila har kofar gidan Mohsin sannan yace kana zuwa ka canja kaya karka bari a San ka gudo ni na wuce Lagos,Naila tace na gode sosai,yace fara bugawa in aka bude sai na tafi,kamar yasan macece,Naila tace wlh Kaci sunanka Bajahilci yace dole wlh....ta dinga buga gida,sai da aka Dade Sannan Mohsin ya taso zai bude ga tsoro a ransa,yace waye?Naila tace Hidaya ce tayi Muryar Hidaya ta make Murya,ai ya zaci ko gidansu ne ba lafiya fit ya bude kofa ya fito,tace dalla da abin kisa ne shike nan haka akeyi?,kafin ma ta juyo Bajahilci yasa me Napep yayi gaba sun wuce . Naila tace Yaya gudowa fa nayi,Mohsin yace Subhannallahi Ina murna Ina haushi, ya jawota cikin gida ya rufe kofa, yace Naila yanzu ya kenan zasu iya zuwa nemanki ko mutanen unguwa yanzu in suka San mutum case din kisa ne a kansa zuwa suke su fada a boye sai azo a sake kama mutum sabo da kar su zauna da makashi a unguwa,Naila tace cikin rada yi a hankali kar munafuka Hanan taji,yace ai tana daki a kwance ranga ranga kafarta hannunta daya ya kumbura sumtum kashinta ne ya tsage na hannu,sannan idonta duka biyun sun fashe sun kumbura sum ko gani bata yi,me ya sameka? Wai machine ne ya bugeta nidai nace karya ne ban yarda ba. Yau fa da asuba zaki bar gidan nan dole Naila,Naila tace ai wlh sai naga iyayena,yace ko kauye fa baza ki koma ba za a iya bibiyarki wlh can za ayi tunaninki a can kar ma ki nufi can,Naila tace to Ina zani wa na sani? Wanda na sani number dinsa tana wayata Kuma wayar ta Fadi, Naila tace yanzu dai a dakin can zan zauna bana so matarka tasan Ina Nan kayi shuru yace to tace ruwa da abinci ta shige wani dakin daban a tsakar gidan,ya shiga kitchen ya zubo mata abinci da ruwa taci ta koshi ta Sha ruwa,ta kwanta tana hutawa,Nan take bacci ya kwasheta. Da asuba ta riga kowa tashi taje tayi wanka sosai tayi alwala sannan ta nufi dakin Mohsin,bata so Hanan tasan tana gidan tunda ta kasa kunne taji basa love tace ahh Hallare tayi hakuri yau ba a abin,nasan asuba tayi lokacin fitinar Hallare ne gwara naje na dakko kayan kafin Hallare tayi tsiya,taleka tare da tura kofar a hankali,ta samu Mohsin Yana kwance can gefe Hanan tana gefe daya,Naila farin ciki ya kamata a hankali yanda ba Wanda zai ji tace Alhmdllh Yaya Mohsin ya tsani shegiya ai na zaci zan ganta a kirjinsa,Allah ya wargaza ku kamar yanda kuka yi kwanciyar Nan Allah yasa igiyar auren ma tayi haka, ta lallaba ta tabi ta gefe,Mohsin ta tabawa kafa ya farka,ya gane Naila ce,ya fice da sauri sabo da shima yayi sallah ya makara,Naila ta bude sip din kayan Hanan a hankali,ta zaro riga da skert na atamfa wacce take a wanke a goge sabuwa,ta duba layin mayafai Nan ma a hankali ta zaro kalar atambar tana haskawa da Yar wayar Hanan din Kuma a kusa da ita ta dauka,ta duba wajen takalma ta zabo me Dan rudu wani sabo shima silver kalar mayafin,ta dauki jakar Hanan sabuwa wacce jakar takalmin ce ta hada abinta, ta bude wayar Hanan ta zare layikanta ta zube mata a gefen pillow ta jefa wayar a jaka, a kan Hanan ta tsaya tace sai kace Ubanta ne ya siya wayar ko Dan koli ne ya siyo ta fada a hankali kasa kasa tace to na dauke ta yawwa na fada miki Kuma kinji sabo da haka na fita hakkinki ki ta juya tayi gaba. Har ta fice sai ta dawo tace in tafi banyi komai ba ai karya ne Hanan ce fa a gidan,Glass ta hango na Hanan da take daukan wanka wani pink faskeke ta dauke shima tace kolabo zan fara,yanzu na koma yar kolabo Kuma,sai ta haska kafar Hanan ta ganta a kumbure suntum,ta haska idon kadan kamar an kawo wuta an dauke ta ganshi tsabar kumburi ya manne ma da kasan idon,Hanan tayi dariya marar sauti harda rike ciki duk ba sauti,tasa hannu ta latse idon Hanan,Hannan ta farka a tsorace tana cewa wayyo idona wayyo Naila ta fisgi kafar me ciwo wacce ta kumbura ta ja da karfi ta Murda ta saki ta fice fit, Hanan ta tashi tana ta dube dubenta shuru,ba kowa tana ta kiran Mohsin shi Kam Yana sallah . Naila fitowa tayi ta koma ta dakko katon hijab again tazo tayi Sallah sannan ta surfa addua ta mike sanye da hijab,ta fito Mohsin ma Yana idarwa ko ta kan Hanan baibi ba ya fitar da machine Naila taje ta hau suka bar gidan ta rufe fuskarta da Hijab din,sai gidan Umma,Suna zuwa Abba ya dawo daga masallaci,yaga Naila mamaki ya kamashi Naila tana sauka a machine ta durkusa a gaban Abba tace Ina Kwana Abba,da mamaki Abba ya amsa da lafiya Naila tayi kasa da Kai wai tayi hankali a gidan yari, tace mun same ku lafiya ya akaji da rashe rashe da bama nan,Abba Dolo yace ei wlh nan rannan ko sati ba ayi ba Magajiya ta rasu,Magajiya Babar Sani Takwashe,na manta ma Alhaji me kosan sadaka da watan Ramadan shima ai ya rasu,haka ladi me abinci ma,Naila tace Allah yaji kansu,Abba ya su Debora,Abba yace suna Nan suna fama da kallon Maza yanda kika sansu basu daina ba ni yanzu ma kullum sai na karanta Hasbinallahu kafa Dari sabo da gubar da ke cikin idanuwansu Allah kareni dasu gashi nan duk da haka ramewa nakeyi gubar idon su Debora ce kawai tayi min yawa,Mohsin yace Abba ka rufa mata asiri muje Dan Allah gudowa fa tayi. Abba ya saki salati yace gudowa? Duk tsaron Dake gidan yari kika iya gudowa Naila, Gwara tun wuri ki koma ciki kafin su damke ki,wannan ai cin amanar kasa ce,cin amanar hukuma ce, duk da naji dadin ganinki gwara ace su suka sallameki da kansu, Mohsin yaga abin na Abba ya zarce saninsa yace Kinga muje ciki,Naila ta mike zasu shiga Abba yace Allah ya tsare Naila amma Ina jiye miki,Umma kuwa da katon cikinta Wanda ya girma suka sameta ta kafa wutar gas a hancinta tana Kona wata takarda wacce take nannade da tabar Wiwi,tana shakar warin da sassafe,Mohsin yace Umma Zafa tayiwa Dan cikinki Illa wallahi,to kawai sai na kashe kaina akansa? ku rabu Dani,Naila ce ta shiga ta kwace wiwin ta take da kafa tace Yar kanwar mu ko kanin mu zai iya zuwa da nakasa,Umma tace laaaa Naila ta rungume Naila tana murna tace ta ya hakan ta faru,Naila tace irin tserewar,Umma tace tsugunu bata kare ba,ai wucewa zanyi,zuwa nayi na ganku dama ,kina da wajen zuwa ne? Naila tace Inshaallah akwai mafita ku dai kuyi min addua,Umma tace to shike nan Allah ya tsare a Kuma tsare mutunci a kiyaye,Banda taurin Kai,Naila tace to ayi a bani shayi na Sha,Mummy ta duba flask tace akwai ruwa,da sauri Naila ta hada tea ta shanye tace idan su Hidaya sun tashi ku fada musu na fita daga gidan yari Umma,My love zan wuce ina da number Dinka a kaina zaka jini Inshaallah,Mohsin yace to Ina jira,leda ta dauka tare da zuba kayan data dakko na Hanan dalayin wayar Hidaya ta karba Naila ta nufi kofa tace to sai kunji ni,Mohsin Tausayin Naila ya kamashi,da sauri ta fice tana ficewa da hijab din Hanan har kasa ta tsaya a zaure tayi kuka sosai ta goge hawayenta,sannan ta nufi titi da sauri ta shige Napep tana barin layin yaran Dan Indo suna zuwa gidan su Naila,su Umma sai hani suka yi Yan daba sun fado musu gida suna bincike,basu kula kowa ba Kuma ba Wanda ya kulasu suka gama dube dubensu sannan suka fice suna duba wayarsu har gidan Mohsin suna zuwa sai Hanan kawai,Naila a Napep ta saka layin Hidaya a wayar Hanan data dauka,ta zauna tana tuna number Spark ko wacce ta kira sai dai taji wani ko wata ya dauka tayi missing number a ciki ba daidai take hadawa ba,tsaki ta ja ta hada number Beauty ta kira Allah ya taimaka wannan daidai ta hada bugu biyu aka dauka,Beauty cikin Muryar bacci tace na'am waye? Naila tace Jamilu ne,na gudo daga gidan yari bani address na gidanku,Zumbur Beauty ta mike tace ka bawa me napep din waya,Me Napep ya karba Beauty ta Masa kwatance sosai sannan ya mikawa Naila wayarta,GRA ya shiga da ita wata katafariyar unguwar,hadadden gida na mamaki a nan yayi parking yace ga gidan Nan nasan ma me gidan ai yayi fice,Naila Hijab dinta ta cire ta dawo namijinta sak,Beauty ta kira a waya tace muna kofar gidan,da sauri Beauty ta fito ta biya me napep kudi ya tafi,Naila ta gyara p-cap tace muje ciki suka shige,bangaren Baki ta Kai Jamilu ta bashi daki sannan ta koma wajen me aikinsu tace ta hada mata lafiyayyen Kari. Naila kuwa sai kallon gida take faman yi tace umm Aljannar duniya bari nayi wanka,ta mike ta bude toilet da komai da komai a ciki ta sake wanka na musamman ta wanke gashinta sosai ta fito,body lotion ta Gani a mudubi ta shafa tana kallon kanta a mudubi tana taje gashin nata Wanda ta warware daadaa din dake kanta,ta dinga duba tarkacen Dake mudubin harda mayukan gashi da Kuma powder da abubuwa kayan Hanan ta saka a jikinta har sun so suyi mata kadan sabo da Naila ta fita kiba ta cika kayan fam fam,ta zauna ta shafa powder harda saka maroon jambaki tayi kyau kuwa sosai kuma tayi daurin ture kaga tsiya ta tsaya a mudubi tana kallon kanta tace amma fa Allah yayi halitta haka nake dama....bayanta ta juya tace wai wai gaskiya Alhmdllh better thing,Ashe haka Allah ya halicceni, Allah na gode Maka dole in godewa Allah ahhh kalleni Naila,Jamilu, Tantiriya dariya tayi tana shafa fuskarta a haka Beauty ta shugo ta isketa,wani wawan birki taci da tire a hannunta tace me zan gani Jamilu? Naila hankali kwance ta juyo ta bankaro mata kirji tace Kalli kirjina me kika gani? Beauty tace nono,tace mashaallah to Allah ya albarkace ni da su gasu Nan mashaallah,Kinga kina da su kema,bani bra na saka ma,Beauty tace dama Kai mace ne Jamilu? Naila tace wlh haka Allah ya nufa ko na cire wando ki gani? Beauty da mamaki tace ya akayi kika zauna a gidan Maza. Ni mamakin ma da nake da ka iya kallo na ba kunya ba komai kace macece,wai baki ji nauyi na ba? tsakani da Allah daukanki nayi da har zanji wani nauyinki,Beauty murmushi tayi tana kallon Jamilu mace kyakyawa tace wai yanzu yaudarata da kayi baki ji komai ba irin kunya? mene haka da suna Kunya? Menene ma'anarta, Beauty a ranta tace wannan ta fini iya iskanci,a fili tace amma kinci amanata,Kinga ki kawo min bra da abincin kawai,Beauty ta ajiye tire ta fice ranta na suya ta dakko bra ta dawo sannan ta kawo abincin Naila ta kwashi girki sannan ta cire rigarta ta saka bra ta Maida kayanta, ta shiga bawa Beauty tarihin rayuwarta da shiga gidan yari har fitowarta yau,Beauty ta tausaya tace kin bani tausayi Kuma na miki uzuri a abinda kike yi,yanzu ita Mummy din ya za ayi da ita? Naila tace wata zan samu na turata a matsayin Yar aiki gidan asalin wacce ta haifi Ashraf ni ta kansa zan fara,so nake shima ayi Masa sharrin kisa a kaishi prison,tare zamu je Abujar ni Kuma gidan ogar zanje Mummy,wannan Dan nata sai na sumar Masa da Hallare dinsa ta daina amfani zai ci ubansa,Beauty ta sheke da dariya harda shewa tace baki San ma me zaki Masa ba,Naila tace abin ne yayi min yawa sai dai naje Abuja tukun sai naji tarihinsu sai nasan ta Ina zan fara ramawa,Beauty tace to a kira Chikar gayu mana kuje tare,fitsararriya ce bata tsoron uban kowa, Naila tace nima shegiyar kaina ce fitsarriyarce,ke bani da mutunci,ni kadai ma na ishi kowannensu amma duk da haka a kira Chikar Gayun Nan da kwana biyu mu wuce idan zata yarda,amma ke zaki bamu tallafin kudi,Beauty tace babanmu Yana da gida acan da masu aiki da masu gadi kawai ku zauna a nan ba mace a ciki a banza ake gyara shi,kawai dai a samu kudi ayi miki dinki na manyan yara,sannan ya kamata ki koyi mota a can akwai na Daddy na ki dinga ara idan ta kama,Naila tace godiya nake sabo da ni kaina ban san me zanyi ba ma sai na je tukun,na fara Jin tsoron kaina Beauty Ashraf bazai ga da kyau ba,to kije musu a me kudi,Kinga baza su taba ganeki a shigar mata ba,sannan kina daukan wanka kinga kin canja salo kenan da an sanki a namiji yanzu a mace zaki fito Kuma ki boye kanki kar a gane kece,Naila tace tab ai Murya zan makale wlh ko Spark sai yayi da gaske zai gane ni,yanzu ni Kuma ya za ayi dani yaudarar da kika min? Har kuka nayi a kanka Jamilu wlh Ina hangoka a namiji me damatsa da faddan kirji, Kuma yanzu Daddy ya bani 2weeks cikin masoyana na fito da wani,Naila tace to ba sai ki zaba ba,ai Banda Wanda nake so,kiyi hakuri ki jira Kiga zabin Daddy idan bai miki ba ki fada min master planner ce ni sai an rushe auren. Beauty tace na yarda da ke wlh tunda kika shiga gidan Maza kika fito lafiya ba kamarar Tantiriya bace ke,Naila tace ta can ciki ma kuwa,Chikar gayu suka kira nan take ta dauka,Beauty tace aiki ya samu fa tawan,Chikar gayu tace kice na bar Kaduna na taho Beauty tace ai nace zan zo,a'a tsakani da Allah dama na gaji kin san ni dama ba wani mafadi ne dani ba zanzo kawai gobe turo min kudin mota,Beauty tace to angama,Naila tace Shegiya me kudi gashi sai gudanar da abubuwa kike da kanki,kema ai zaki kudin idan kika auri Spark,Naila tace wlh ai da na fara baje Masa ai shike nan Kuma sai arziki dama tsohon tuzuru ne kadan yake jira Dan banzan da wani blue blue eye ai yaron nan na gana Masa azaba a gidan Dan kande ,na dinga jona Masa chaji sai kiga ya dauka Yana signa,Beauty ta sheke da dariya tace saurayin da kike so ma kenan kina zaginsa,Naila tace ai Ina aurensa bakina kanin kafata,oh ashe Spark soyayya kuka kulla,Naila tace bai fa ce Yana so na ba nima ban fada ba,Very soon zaku furtawa juna ne,Allah yasa number dinsa nake so na Nemo wlh,ya gama yarda shi zai fitar Dani giyar so na kwankwanda wannan fitowar da kika ga nayi ta ba a hayyacina na fito na,ai duk cikin Mayen giyar so ne yasa nayi zuciya na fito. Nan suka lalace suna Hira har dare sallah ce da cin abinci ke tashinsu,ana idar da Sallah Naila tace anjima zaki kaini wani aiki wajen budurwar Abbanmu ita zan cikawa aiki na kafin na bar Kano,Karfe nawa?10pm mu dawo 2am, Beauty ta zaro ido tace kawai ki shirya karki tsorata, ni sai dazu ma na tuna gidan su Batoola Ashe gidansu kusa da gidan Yaya Mohsin ne,anyway ma dai yau zan gama da auren Nan. Beauty tace anya kuwa ba shedanu ne suka shiga jikinki ba duk ke kadai zaki wannan aikin? ga gidan yari kin fito yanzu Abuja zaki je neman fansa,ga Budurwar Abbanku gashi kince kina gamawa zaki dawo wajen matar Yayanki,Naila tace ki zuba Ido ki gani,yanzu Jallabiyya zaki samo min fara,sai dai ta babanmu,dakko min aronta Beauty ta dakko Jallabiyar Daddy dinsu,tace saura farin Chalk,a daren nan suka Nemo abinsu komai da komai,Naila tace muje ki kaini yanzu zuwa 2am idan na fito na ganki a kofar gidan kina jirana da mota,Beauty tace an gama. Naila kayanta ta cire ta saka Jallabiyar Daddy, ta dauki garin chalk dinta a leda da cumb,da wata color kamar jini tace muje,Beauty ta shiga mota ta ja suka tafi abinsu sai ungunwar su Mohsin,suna zuwa Naila Hijab ta Kifa a kanta sannan ta fita,gidan su Batoola a bude dama daga ita sai dattijuwar babarta a gidan sai wani tsoho tukuf babanta Wanda baya gani ma sosai. Naila kamar abin arziki ta shige gidan,Tsohuwar da tsohon suna daki,Batoola an tafi gidan suna Naila ta shige dakin Batoola da yake a bude ta turo kofar kadan. Wani ruwan color kamar jini ta yarfa a Jikin mudubin dakin Batoola kamar jini yayi tsartuwa,ta samu dakin ta hargitsa kayan ciki tayi kaca kaca da kayan dakin Batoola,sai 10pm taji Sallamar Batoola tana cewa Hajiya na dawo ni Kam na gaji sai da safe bacci zanyi,Naila da sauri ta samu tarin kayan wanki ta shige ciki ta rufe kanta ruf,Batoola tana shugowa tana wakarta. Ta hau cire Kaya Naila ta leko da kanta kadan tana kallon Batoola,ita dai Batoola da hasken waya ta haska dakinta ta tube har bra dinta,Naila tace ji nonon shegiya sai kace kwababbiyar flour da za ayi meat pie irin an gama tabileta a inji,a haka take so Abba yazo ya jawo mana asarar kudi,Abba idan zaka lallaba na Umma ka hakuri da shi to,ni na kasa ganewa Maza kana da mace da yaranka kana wahala wajen ci da su da kyar ake Sha amma wai ka tafi neman wata macen,nifa na kasa gane muku Maza tsakani da Allah ahhh cewar Naila a ranta,tace shegiya ji cikinta duk da gani ta zazzagar da yara duk yayi spring yayi wani dabbara dabbara ayi fatar cikin bawa ta wani cuccure ba excesise ko wacce sai dai taci ta koshi ta kwanta,Dan motsa jiki irin na ciki da akeyi Yana damewa ya danyi kyau matanmu mu basa yi. Batoola kayan bacci ta saka ta fada Saman katifarta,Naila tace ashshaa dole Allah ya bani sa'a a kanki shi yasa na samu damar shugowa Bata azkhar sai wake wake katifar ma baza a karkade ba ko da shedanu a Kai kawai an fada Kai,ai kuwa zaki ga shedanu yau,Batoola dai Bata San da kowa ba,wutar nepa aka kawo ta mike zata kashe kwai kawai taga jini a Jikin mudubi sai lokacin ta kula da yanda aka hargitsa mata dakin,tace menene haka jini,tsoro ne ya kamata tayi Maza ta kashe wutar ta kwanta ta lulluba da bargo jikinta na rawa,ta tashi ma ta fice ta kasa sabo da tsoro,tana haka bacci ya kwasheta wurin 2am lokacin gari yayi tsuuuu kowa yayi bacci an kulle kofar gida da Naila a ciki,a hankali Naila ta fito daga Inda take boye,ta lallaba ta zare key din dakin Batoola ta bude kofa ta fito Sadaf Sadaf taje ta bude kofar gidan da aka kulle ta barshi a bude ta dawo garin chalk dinta ta shafe fuskarta da shi ta cire Hijab dinta ta jefo shi tsakar gida da chalk din da wannan kalar Jinin. Bulalar data shugo da ita ta daga ta tsulawa Batoola,a firgice Batoola ta bude idonta taga dodo sak Aljani gashi gashin Naila ta tashe sama kamar kayar bushiya,ta canja Muryar aljanu......tana zaro harshe kamar mayya tace bamuuuu... yardaaaaa.... kiyiiiiii....aureeee...baaaaa.....ko....zakiiiii ...aure.....to.oooooo......ki.....auri wani.....mun....lamunce.....ta sake zabga mata bulalar taci gaba da magana......amma.....Banda.....Hashimu Dolo .......bazai....iyaaaaa....ciyar....daaaaa ke.....ba...muuuuuu...Kuma....muna...kaunarki.....tunda aka haifi kakanki na talatin.....muke.....tareee....dakuuu....bama....son...abinda....zai ..tabaaaaaa.....mana ke....idan...Kuma...kinki ji....zamu...bawa.....sarki jininki....ya....shanye....Naila ta nuna Jikin mudubi da yatsa...ta sake zaro harshe waje kamar karya tace....waccen....Jinin...tsohon mijinki ne.....sabo ..da ya Saba mana umarni muka aika shi lahira....sarki ..ya shanye jininsa......ki....tabbatar kin fadawa.....Hashimu Dolo....kin fasa aurensa....Kuma....kiyi gaggawar......fitar da miji cikin sati daya...kiyi wani auren.....karki bari ni....na dawo ..na samu... Baki auri wani ba amma Banda Hashimu Dolo ... yanzu zan tafi kasar Ethiopia mu asalinmu a can muke.....Hallaren Hashimu baza tayi miki ba ....sai dai tsofaffi.....Naila tayi wata dariya tace....karki bari na dawo baki da aure.....sai ta canja harshe ta koma fulatanci tafi minti talatin tana fulatanci a kan Batoola,karshe cikin tsawa tace kwanta ki lulluba ta sake tsula mata bulalar tace lulluba da bargo....wannan bulalar da muke miki.... ta karban dubu goman Hashimu Dolo ce.....da kika ce zaki anko......Bama son karya. Batoola ta hada zufa sharkaf jikinta Yana uban bari ko wacce addua tazo bakinta karantawa take tace bazan aure shi ba wlh dama Ina da wani Usman nafi sonsa ma,Naila tayi haushin kare wan... wan ...mun sani... ba sai kin... bamu labari ba ...sannan tayi fulatanci tace zan... koma suffata ta aljanu..... Wacce Allah ya halicceni da ita kina kallona zaki mutu.....zaki mutu... Batoola magana ma ta kasa ta rufe kanta cikin bargo jiki na bari karrrrr karrrrr, Naila fit ta fice ta kwashe Hijab dinta da tarkacenta da tazo da su har bulalar ta tafi da ita ta fice da gudun gaske lokacin Kuma yaran Dan Indo suka sake zuwa bincike suma cikin dare Neman Jamilu suna fara buga gidan Naila ta fito daga gidan su Batoola da uban gudu kamar zata tashi sama ga fuskarta duk chalk fari tas ga gashinta buuuuu.....ga farin kaya,ai suma yaran Dan Indo sai gudu suka rasa ta Inda ma zasu shiga motar tasu, jiki na bari suka bude kamar zasu ballata suka shige,Driver hannu na mazari ya kasa saka key dinma Yana hakki Yana karkarwa Yana cewa wlh bazan sake zuwa unguwar nan ba ko me Dan Indo zaiyi sai dai yayi,wani aciki yace ka ja mota dalla Aljanu ne suke wasan buya buya yau a..,driver ya fisgi mota suka fita a million,sai da suka yi nisa wani a ciki yace tunda nake ban taba ganin aljani Ido da Ido ba sai yau,Kai kaga wani gudu wannan gudun ya wuce na mutum. Bangaren Naila tana bi ta lungun da tace Beauty tazo ai kuwa tana zuwa Beauty tana jiranta a mota,Naila ta bude kofar gaba ta fada tace muje na gama da wannan case din, Beauty sai dariya take Naila ta yayyafa ruwa a hijab din ta goge chalk din tare da yafa mayafu, Beauty tana sharara gudu sai ga yaran Dan Indo suma a kwalta kamar zasu tashi sama sun wuce a million wani yuuuuut.....Beauty itama ta Kara take gudun motarta tace ko barayi ne suka biyo su wannan gwara muyi ta kanmu,Naila tace naga wasu fa kamar suna dukan kofar gidan Mohsin dina ko su ne oho dake a hargitse nake shi yasa,suna komawa gida sai bacci kawai. Batoola kuwa sai da Naila ta Dade da barin gidan sannan ta mike a hankali ta fice fit daga dakin ta fada dakin su Tsohuwa tana cewa aljanu aljanu...zasu kasheni....Dattijon suka tashi suka dinga zazzagawa Batoola fada suna cewa ai kece Azkhar yayi miki karanci ke dai wake wake kawai,ance ki gyara halinki kinki ai gashi nan,ke dai sai waka babu Azkhar da addua sallah ma sai anyi yaki Dake kullum kece hada sallolin hudu a lokaci daya,ai gashi nan,Tsohon ya shiga tofawa Batoola Ayatulkhursiyyu Yana cewa bakya karanta Ayatulkhursiyyu shi yasa,Batoola tace wlh da na ga Aljan din na karanta yafi sau dubu amma ko gezau,wai fada min suke fa kar na sake na auri Hashimu Dolo,wallahi na fasa zan auri Usman din yafi min na hakura da son sai na juya miji,ga dubu gomansa ta anko da dansa ya kawo a Maida Masa abarsa,babu ni ba Hashimu Dolo har abada,aljanuna basa kaunarsa Sam sunce ina aurensa zasu kashe ni wai sune suka kashe tsohon mijina,Dattijon yace wanne irin rashin tsoron Allah ne Batoola ai aljanu ma Allah ne ya halicce su idan Allah ya kaddara sun isa su Hana ne, Batoola da sauri tace nidai nice me auren Kuma ni zan zauna sabo da haka wlh na fasa,ga bulala Aljanin ya dinga zuba min kamar da karfe yake dukana na hakura indai Hashimu dolo ne,sunce kar na wuce 1weeks banyi aure ba,ai Usman ma mutumin kirki ne Kuma Yana da aikin yi duk da matansa biyu ace ya turo,zan fada Masa in ya shirya nan da sati sati,Dattijon yace ai dama na fada miki Hashimu ya miki tsufa kika ce ke Wanda zaki juya kike nema ai gashi Nan,sai ki fadawa Usman din ya turo,ranar Batoola tare da iyayenta ta kwana daki daya. Da sassafe Batoola ta fito ta nufi gidan Mohsin da dubu gomansa a hannu tayi sallama,Hanan ta danji sauki tana kwance a Palo amma da kyar take gani,Batoola ta shiga ta samu Mohsin Yana hada tea,yace ah Aunty Batoola sannu da zuwa,gaisawa suka yi ta mika Masa 10k din tace gashi ka mayarwa Abbanku ka fada Masa na fitar da miji yayi hakuri na fasa ni dai bazan aure shi ba,Mohsin yace a ransa ko dai Naila ta cika aikin ne,sai ya hau dariya a ransa yace Alhmdllh haka kawai zan sake dakkowa kaina masifa ai sai Naila Allah ya tsare min ke,a fili kuwa yace ba damuwa zan fada Masa amma ki rike kudin an bar miki,Batoola da sauri tana karkada Kai tace a'a la a'a ku rike abinku ta ajiye a Saman kujera ta fice,Hanan ta tabe baki a ranta tace Umma an shiga malamai,ai baza su taba yarda a aureta ba,naji haushi wlh hmmm har naje mun gama hada baki da Batoola yanda za a ganawa Umma azaba a gidan miji ta zama ita da hoto daya amma jarabar shegiyar ta fada malamai zata haukata Batoola Allah yasa Abba ya gano wata,Mohsin ne ya katse mata tunaninta yace kina ganin Batoola har ta tafi ko gaisawa bakuyi ba Kuma naga kwana nan Kun zama kawaye,Hanan a ranta tace dama kawancen namu na yanda za gallazawa uwarku ne idan ta kama ma a saketa kamar yanda nima tasa aka sakeni ashe ta tafi kauye wajen Ubanta ya hada asiri ansa Batoola ta dole ta fasa ba komai bari a samo wata,Mohsin Yana kallonta kamar tana magana a ranta bai dai ce komai ba ya kwashe 10k ya zuba a aljihunsa. Naila ce ta kira shi ya tashi tsam ya fice daga gidan ya koma kofar gida sabo da Hanan kar taji sirrinsu, kashewa yayi ya kirata back,tace Yaya my love ,yace Na'am ya a Ina kike ne? Naila tace wajen Baby Beauty ta gane gaskiya yanzu tasan ni Macece mun zama kawaye Ina gidansu,Mohsin yace Abu yayi kyau,tace ai na gama aiki jiya a kan Batoola,Mohsin yayi dariya son ransa yace har 10k din ta dawo da ita dazu wai ta tsaida wani ba dai Abba ba,Naila ta sheke da dariya ta dinga bawa Mohsin Labari yanda ta aikata komai,yace in kina Abu kamar ba Yar gidan Hashimu Dolo ba,Naila tace Dolo ya haifi me basira ai Alhmdllh,suna ta hira tace saura Abuja kafin na dawo kanka nayi waje da Hanan,matar tawa ni ban saketa ba ki sakar min mata,Naila tace Kai Yaya baka da zuciya wlh akan Jin dadin Hallare sai ka zauna ana Maka anyhow,wlh bazan yarda ba sai na dauki mataki ni,yace to ai zan gani ya kashe wayarsa. Ranar Kuma Beauty ta fara koyawa Naila mota,Naila da naci ance an gama na yau ta taho amma ta rike mota tace jeki ni zan kawo motar gida,Beauty tace tab kika fasa min mota Daddy sai yaci ubana idan ya dawo,tun safe suna filin har dare sannan Naila ta bari aka dawo gida,suna zuwa Chikar gayu tace sai nan da sati zata zo an hanata fitowa yanzu. Naila tana gidan su Beauty ga Daddy baya Nan a nan take cin karenta babu babbaka tana aikin koyon mota ba ji ba gani,Kuma Beauty ta zuba karya ta karbi kudi wajen Daddy dubu dari da hamsim aka samu Dan kaya masu kyau aka siyawa Naila kala biyar,Leshi,biyu,shadda biyu da atamfa,sai takalma da jaka kala uku,harda su agogo da glass na sawa a fuska na Yan gayu, Naila tace akwai tsiya a Abuja,Sati daya Chikar gayu tayi karya a gida tace aiki ta samu a Abuja zata je ta a mata screening,ana ta murna a gidansu sabo da suna cikin talauci ko za a samu su farfado daga talaucin. Kawai iyaye sabo da talauci hauka ne ba bincike ba komai suka barta ta taho ita kadai gidan su Beauty, ranar Kuma Naila suka karbo dinkunanta,Chikar gayu tayi mamaki ganin me kama da Jamilu mace,Sai da Beauty ta bata labari,Chikar gayu ta dinga shekawa Beauty dariya tace dama na fada miki kika ki yarda,harda kukan soyayya ai gashi Nan,Beauty tace kawai ta bani tausayi da naji labarinta shi yasa na dage zan taimaketa,Naila tana wajen tace a'a a'a ni ba a taimakona ke kiyayi Tantiriya wlh a gidan Maza fa na zauna Dan kin bada Gundunmowa shine zaki ce zaki ce taimakona kike,bara nazo ko maula? shawara kika kawo fa,Chikar gayu tana kallonsu tace to yanzu Munji magana ta wuce a fada min aikina, Beauty tace wallahi Naila kin Allah gareta amma ba komai,Naila tace wannan fa yiwa kaine kika sani ni me zan miki gaba,Chikar gayu tace ku bani aiki na naji please,Beauty labarin Naila ta kwashe ta bata da Kuma aikinta gidan Mima zata je a matsayin Yar aiki kawai ta dakko sirrinsu taji labarinsu shike nan aikin? Naila tace Wanda ya miki iskanci ki koya Masa hankali ki tabbatar Yan gidan idan basu da tarbiyya to ki koya musu ita kin gane ai,Chikar gayu tace anzo Inda nafi kwazo bawa duk wani marar tarbiyya to ya koma me tarbiyya zan basu tarbiyya.Naila tace an gama zamu dinga waya kina can gidan ni Kuma Ina gidan su Beauty na Abuja zan kula da bangaren Dan Mummy Ashraf kenan,zanci uwarsa daidai gwargwado sai na hada Masa bomb,bala'i,tuggu da sharri na,Ke Kuma Beauty abinda ya kama na kudi kawai ki dinga samo mana,Bafa kyauta ba yawwa bashi kike bani ki dinga rubutawa Spark zai biyaki,ko a Ina idan bukatar kudi ta taso to kawai ki ranto min bashi na dauka a wuyana Spark zai biya karki ji komai nasan dole zai kwakwulo gidanmu za a bashi number ta shike nan zamu hadu a Abuja idan ta kama ma kiji an daura aure ko irin na Yan India ne yanda suke zaga Abu ana mangale.... mangale....mangale....Kuma wlh bazan ce NAHI ba. Chikar gayu tace ai wlh karki ce Nahi wlh ki aure shi kawai kuyi choreliye dinku a turaka,Naila tace ai har chori merii sai mun yi,Beauty tace ku hada da Tere liye Naila yafi dadi, Shewa suka yi. Spark kuwa tunda ya koma gidansa yaki zuwa gidan kowa har Mummy din yaci gaba da Uzurinsa,sai da yayi settling komai nasa a wajen aiki sannan yace ni dana daura Shirin aure Ina naga ta zama,Jamilata tana jirana,zan ajiye sarakan bani bani mata,amma Kuma Yana ta kiran number Naila ba dare ba rana shuru,wata Yar karamar hauka ya fara da yaji yayi sati guda Yana kiranta tun wayar tana ringing har ta daina,Bai San wayar Naila ta fada ramin bulo ba wajen haura katanga,har chaji ya kare ta kashe kanta. Spark yau gidan Mummy ya fara zuwa,Yana shiga Palo yaji kida na tashi ta tara yaran mata kawaye suna ta Shan shisha a palon duk babu suturar arziki a jikinsu,Mummy ta saka wani mini skert da Yar riga me siririn hannu gata tumbur sai katon ciki,samanta sai kayan nono yayi dangangan daga kasa Kuma bata da kibar,Spark Yana kallon Mummy a ransa yace Ashe haka mummy take da mummunar kama gaskiya Alhaji Aliyu yayi hakuri wai wai samodara,a fili Kuma iya sallamarsa basu ji ba sai da ya shiga ciki,Mummy wai ita wayayya ta fito da gudu subu.. subu.. My Son Oyoyo zata rungume shi, Spark ya matsa da sauri ta rungumi iska,saura kadan matan Dake palon su fashe da dariya sai boye dariyarsu suke yi,amma spark kallonsa suke kamar mayu kowacce tana so ya kyasa,kamshinsa duk ya cika palon,Mummy hararar Spark tayi tace baka da kirki wlh na tara friends a gidan Mima anyi girki dangi an cika amma kaki zuwa haba Spark murna fa za a tayaka ka fita daga masifa,Spark dai Yana jinta yace Ina yini ya kuke ai duk na ganku a kotu mun gaisa mene za a Tara min mutane sai kowa yasan naje prison,au kaifa baka San arziki ba Spark murna fa za a tayaka,na hutar daku kowa tace Allah ya tsare gaba amma sai an wani yi min girki da yunwa aka ce muku na dawo?ni dai mun shiga uku da wannan yaro wlh wani auren za a Nemo ayi Maka ko kayi hankali,ai Mima ta shaka dama tace wlh wannan karon da kanta zata samo Maka matar aure,Spark yace tab.... ya juya yayi ficewarsa. Gidan Mima driver ya kaishi Yana zuwa Papa da Mima suka sashi gaba da fada,Yan uwa duk sunzo suna gaida shi Yaya Spark ya zo yau,Mima tace ka fitar da mace mun gaji da iskancinka ka raina kowa ai gwara a samu me mana maganinka,Dan iskanci ace wai namiji kake so a gidan yari wallahi bazan lamunci wannan ba,ko ka kawo matar aure ko Kuma na zabo Maka Kuma wallahi idan kace baka so ban yafe Maka ba,Spark keyarsa ya sosa,tace wato na Fadi karya ko? dama haka yake musu idan bazai iya Musa abuba to Yana Sosa keya su sun san me yake nufi Bai amince ba,Papa yace to wallahi ko kaki ko kaso idan nine ubanka sai na daura Maka aure da matar da zamu zaba Maka ko a dangi ko a bare,zan Gani waye ya haifeka,marar mutunci ka Maida mu shashashu,Spark ya Sosa keya again,Mima ta make Masa hannu,mikewa yayi zai tafi Papa yace wlh zan iya sawa a Kai min Kai guard room sojoji su casa min Kai tunda baka da mutunci,ko Kai ka kawo kanka duniya? Spark ya daga yatsa daya sama wai Allah ne,Salati Mima ta saki,sai lokacin Spark yace kije Mima kiyiwa Mummy fada ta zama Samodara wlh ba kyan gani Kinga kece yayarta kije ki fada mata gaskiya ta gyara Halayenta sai kace basamudiya ni ban taba sanin haka take ba sai yau,Allah dai yasa ba nononta na Sha ba,Mima tace uwarka ce dai Ina yayeka na bata Kai ta raineka Kuma tafi kowa sonka,Spark ya makale kafada wai a'a,ajiyar zuciya ya sauke yace ai tunda sai da aka yayeni ai da sauki, hararsa Papa yayi ya juya ya fice tare da cewa sai wani Jikon. Yana fita Mima tace nidai na shiga uku duk an rabani da yarana basa kaunata basa Jin maganata duk sun kangare ba Wanda zan fadawa yaji tsakanin Spark,Rafeeq da Misam, Papa yace ni nace ki rabawa Yan uwanki tunda kinyi dan Allah ki hakura ba dadi irin haka kayi kyauta Kuma ka dawo kana zobe ladanka. Spark dare da rana waya na hannunsa Yana gwada kira,gajiya yayi ya fara neman number wasu na gidan Yari amma abin haushi ba number Wanda ya karba a gidan yari,gashi abin haushin bai da number kowa na Yan uwan Naila,ya gama sakankancewa shine Nan zai fitar da ita ai ga wayarta ta isa komai,shi yasa bai ma tsaya wani sanin a wacce unguwa gidan su Naila suke ba,a fili ya furta zanje gidan yarin ai wajenta da kaina naji lafiya,Dan wulakanci ko ta nemeni wato na tafi ta daina sona ma ai shike nan ya mata kyau. Ni Jamilu zata manta Dani ni Naila zata share. Spark ya rasa Inda zai sa kansa ya rasa sukuni kwata kwata. Naila kuwa ta Dan koyi mota amma hannu bai fada ba haka ta hakura tace Spark yaki samuwa a waya duk number Dana hada wrong mu tafi gobe Abuja ko Allah zai hadani dashi kafin naci uban Ashraf. Spark shima yace gobe ya kamata na tafi Kano gidan yari kawai idan ma maidani za ayi ciki gwara a Maida ni na sake sabon haka foundation a zuciyarta ya zanyi,Allah yasa ba Foundation din Toka na gina ba. Washe gari da wuri Beauty ta Kai su Naila tasha suka shiga motar Abuja,ita Kuma ta koma gida,Spark Kuma da safe da wuri ya bi flight sai Kano Yana murna zaiga Jamilunsa har nishadi yake yana wani latsa waya anci shegen wankan shadda sky tana kyalli,gashin Nan yaci gyara,Naila kuwa a mota tana ta zazzagin Mummy tana fadawa Chikar gayu halin Mummy, Chikar gayu tace Yar shegiya sai na kulla mata bakin ciki. Naila tace da shegen danta Ashraf ai gani nan zuwa na dinga bibiyar Mummy kenan har sai na ganshi Dan ubansa. Har akaje zagin Ashraf suke ta fama ita da Chikar gayu,suna sauka Naila tace yawwa Mummy Allah ya dawo da Tantiriya iskanci salo salo shafi shafi sai naga karshenki,yanzu a Yar wanka zan fito Yar masu kudi Yar kolabo,zaki ga tsiya,Jamilu is back,Chikar gayu tace stoci sun sauka,eftoci sun sauka,Naila ta dauki jaka tayi gaba Chikar gayu ta binta a baya tana mata wakar Star na cikin India Singham....dararam...dararam...su da kansu suka yi dariya. NA GAMA FREE PAGE END OF FREE PAGE 300 ne 1,2 &3 Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 Hey lovelies Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari? Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa? Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income? Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa? Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din https://wa.link/49vn47 AsmaBaffa [12/13/2023, 8:25 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK KATIN MTN 08061929616 YAN NIGER +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 46-50 Official By AsmaBaffa Sadaukarwa gare ki AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Maman Afrah Hajjafatty Oummu Twins Umu Afrah My Num Mom Twins Ruky Masu audio ban yarda a juya min novel zuwa audio ba Dan Allah. Hey lovelies Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari? Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa? Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income? Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa? Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din https://wa.link/49vn47 Direct gidan da Beauty ta basu address aka kaisu dake tayiwa masu gadi da kula da gidan magana suna knocking aka bude musu suka shiga har ciki aka musu iso,gidane na gaske part uku,ko Ina ya hadu sai kallo suke yi suka dauki daki daya su biyu,Beauty me dafa abinci wata yare Sheyi ta kira tace taje gidan anyi baki zata ci gaba da yin abinci,Sheyi sai gata nan da nan,Naila tace amma gidan nan ya hadu gaskiya Beauty suna da kudi wai dankari,Chikar gayu tace Allah ya azurtamu Ameen. Wanka Chikar gayu ta shiga tana fitowa Naila ma ta shiga tayi wanka suka fito suka shirya cikin kaya masu sauki sauki,Sheyi tana ta girki sai kamshi ke tashi,Naila tace Ina so na koyi girke girke na gargajiya dana zamani amma bani da lokaci,yanzu idan Spark ya aure ni me zance da shi? Chikar gayu tace wlh tun wuri ki koyi girki da zaman nan haka, me kike yi baki iya ba ai kuwa zaki ji kunya,Naila tace ai yanzu na dinga dan lekawa kitchen wannan Sheyi din ta dinga koya min ko zan iya. Ai kuwa lokacin Naila ta shiga kitchen,tayiwa Sheyi magana da turanci Ashe Sheyi ta iya Hausa ta gaske,Naila tace to maganar gaskiya Sheyi Nan da kika ganni hotiho ce,ta gina bata shiga bace ni domin kuwa ba uwar dana iya na girki gashi na samu mijin aure,ki taimaka Sheyi ki koya min su Amala irin taku da Sakwara,da miyar Ugu yake ko ogu oho muku,Sheyi da Ogbono Soup me yauki da dandanon sabulu sabulu haka,Sheyi tace Ogbno soup ce me dandanon Sabulun? Naila tace haka take mana miyar,da banku,miyar Egusi da sauran su,Sheyi tace ba matsala zan koya miki sosai,Naila tace na gode. Kamar abin arziki Naila tace ke Yoruba ce? Sheyi tace ae kina Kashi a leda ai ko? to gaskiya ki dinga tsaftacce muhallinki,Sheyi tace ai mun waye tuni wannan sai na kauye,Naila tace haba ko ku fa amma ododuwa ku dinga tafka Kashi a leda ba tsari ku canja hali wlh,abinda kuke yi bakwa kyautawa a kasar irin Nija Mama Africa uwar Africa gaba daya,yanzu dai ki koya min girkinki iri iri,Sheyi tace karki damu kyakyawa,Naila tace Allah me kika ce kyakyawa? Yes nah Sheyi ta sake tabbatarwa,Ya kika ga saurayina zai yaba? Sheyi tace ai ko waye shi karya ne ace bai yaba ba, Naila ta tsaya tana kallon girkin Sheyi tace Spark zan ci kudinka gani nan bisa kansu Ina iyo, Naila ficewa tayi ta tafi zaga cikin gidan tana Shan kallon haduwa,Chikar gayu ta Gani tayi waje ta fice,Naila tace halina da Chikar gayu rashin daraja gidan ubanwa zata je,kafin ta rufe baki sai ga Chikar gayu ta dawo,Naila tace Ina kika je? tace yawu naje na tofar wannan gidan ai yafi gaban a tofar Masa da yawu ko a toilet,Naila tace ke anya kuwa a birni kika girma,duk kyan gida Dan ubansa ki tofar da yawunki Inda kika ga dama amma banda gidan Spark,duk shegen da ya tofar min da yawu ko na juna biyu ne bazai Kara zuwa gidana ba,Chikar gayu ce tace zo muje mu Sha shayin Wiwi,Ido Naila ta zaro tace iskancina bana shaye shaye bane,a gidan yarin kika koyi Sha? Chikar gayu tace ae wasu ne suke dafa mana ta Katanga ake cillo mana da bushashen ganyen Wiwi muna dafa shayi,Naila tace baki da hankali Chikar gayu,kina mace wannan ai na Maza ne,Dan Allah mu Sam me zaku dinga kwaikwayo Kuna koya a rayuwa, Chikar gayu tace iyye ke wata ta kirki ce kin gwamitsa da kartai ba gwara mu ba,Naila tace Chikar gayu ki kiyayeni aiki na kawoki ki min in kin gama Spark zai biya kiyi abinda ya dace za a biyaki,Chikar gayu tayi dariya tace cinikin biri a sama,dariya suka yi Naila ta furta gaskiya beauty tsakani da Allah tana shanawa Bata da Yaya bata da kani,Chikar gayu tana ji tace yo ai ni da babanta ma zai so ni duk katon cikinsa tarairayar kayana zanyi, Naila ta sheke da dariya,Chikar gayu tace wlh tumbin Baban Beauty bala'i wai gashi da cin tsiya yazo mana visiting watarana Kinga yanda yake cin abinci kamar wani zai kwace kamar ba me kudi ba, inda kisan kura, Naila tace ni bama haka ba sai hakoransa na tsakiya daya cire fafaroma, hakora dai suka fice yo ai ba daya bane biyu ne ko uku ya Ilahi nace da kudinsa ya sa na roba mana,Zo Kiga Beauty yanda take kuka tana ce Masa Daddy ni ka saka hakora wlh idan zaka ce s din nan dariya kake bani,Naila tace ke Chikar gayu da munafunci,to Kuma mu ai kowa kallonsa muke tsaf, ko zaren dinkin shaddar mutum ma sai mun kalla. Palo suka koma ta zauna Chikar gayu taje ta dafa shayinta na Wiwi ta dawo da abinta a cup,Naila tace shedan yau aiki zaibi ta kanka Chikar gayu kiyi Bismillah kafin Kisha shayin Wiwi din nan tunda shedan komai za aci sai yazo ya tsoma baki, Maza ki Masa bakin ciki kar ya Sha miki dadi,Chikar gayu tayi Bismillah ta fara kurba tace ai da ta hayakin nake Sha bazan Bismillah ba zan fara zuka sabo da shima shedan ya zooka ya shake a makoshi. Chika tana zuka Naila ta kwace ta hankade keyar Chikar gayu tace ke a gidan yarin har wiwi kika koyo sha? Da Allah ku dinga sanin abin kwaikwayo,mene wani Wiwi kina mace dan Allah ki bari ki gama min aiki na lafiya idan yaso daga baya ai Kya Sha abarki,taje ta zubar,Abinci suka ci sannan suka kwanta suna hutawa. Zuwa dare Sheyi ta Dora girki ta kira Naila tazo ta koya Naila ta shugo kitchen,tukunyar ta leka tace yawwa ai na gane wannan girkin miyar Egusi ce ko zamu yi,yawwa Sheyi idan kika wanke namanki sai ki watsa a tukunya Yana tafarfasa Yana zabalbala sai ki yanka albasa Sheyi ki barbada curry da Maggi,Maggi ki samu me karfi yanda zai bada dandano,ki dakko manjanki idan ya daskare ma ba matsala duk daya Sheyi.....Sheyi ce ta tadakatar da Naila tace ni nake koya miki ne ko ke kike koya min? Naila tace kece mana ai practical nake,Sheyi tace ki tsaya ki koyi Abu idan kinki ke zaki ji kunya a gidan miji,Naila tace Allah ba yasa ba bakinki ya biki, yanzu na tsaya nuna min,Ehem haka zaki ce Yan mata,Sheyi ta shiga koyawa Naila girki har suka gama tare Naila ta gane yanda zata yin miyar da tuwo ko Sakwara ko Amala etc. Chikar gayu tana Palo tana kallon tashar wakokin Nija,a haka Naila ta dawo ta sameta ta zauna tare da yin shuru ta lumshe Ido tana Jin wakar tace na Lula tunanin Spark gamu can mun fito daga mota mun shiga shopping mall Yana rike da hannuna,gamu can na rakashi Office...muna soyewa a cikin Office,ya dannawa kofar key, yasa key Chikar gayu,gamu can ya kaini awon ciki asibiti mum fito a hadaddiyar mota,ya tafi dani aikin hajji,Gani ga ka'abah,daga can mun wuce America,laaaa snow.....na haihu a can mace na samu,Chikar gayu tana kallonta ta rufe Ido wai tunani take yi,daga Jin kida sai haihuwa Kuma,Naila tace baza ki gane ba,ni nasan me nake ji na rashin Spark Ina zan ganshi? Ranar haka suka kwana Naila tana zancen Spark Ina zata ganshi,washe gari bayan sunyi Kari me kyau Chikar gayu ta dakko kayanta kodaddu jemammiyar atamfa riga da zani dinkin me Fadi ta saka tayi daurin zani me Bakin almakashi gefe ya zobe baya a dangale ta daura dankwali dan kanti, ta fito da kullin kayanta a leda viva ta rungume a kasan hannunta,tace to matar Spark kira Hajiya Tagwadas,Naila tace ai sai ta gane Kuma na fito a gidan yari. Nari kiji ta jawo wayarta ta kira Mohsin ya daga tana jinsa suna fada da Hanan ita magungunan basa yi ciwonta yaki warkewa ya maidata asibiti,Naila tace kaga kyale wannan banzar ka kira Hajiya Tagwadas kawar Umma kace address din gidan Mima kake so sun kiraka Abuja akan case Dina,Mohsin yace to ya kashe ya kira wayar Hajiya Tagwadas,tace Dana Mohsin Allah ya Maka albarka Dana Mohsin,Kuma gashi har yanzu naga Hanan taki ta sake haihuwa ko planning take ne?,Mohsin yace kaji gulma a ransa,a fili yace uhm Allah ne bai kawo ba,to Mohsin ko aure zaka Kara? Mohsin yace haka nace miki? a'a wai dama akwai wata ne da nake Maka sha'awarta a makwaftanmu Iklima yarinya me hankali,bana sonta komai hankalinta Mohsin ya furta yace address zaki bani please zanje Abuja an Gayyace ni akan case din Naila ance naje gidan Mima,gidan Ahmad Maleek,Hajiya Tagwadas tace to bari na turo Maka a rubuce ai yafi Mohsin Dan Albarka,yace Ina jira na gode. Mintuna kadan ta tura Masa a rubuce shi Kuma yayiwa Naila forwarding,Nan take ta mikawa Chikar gayu tare da kudi 3k tace ko me kika gani ki kirani,Kinga maganin nan dana baki ki tabbatar idan kika ji Ashraf zaizo gidan to kisa Masa a abinci yaci shike nan Hallare Kuma sai idan ni naga dama na tashe ta,Chikar gayu tace an gama zanci uban kowa,Naila tace kiyi ba komai yi nane ni na saki a kotu harda wani zuwa suna Jin sharia suna kallo aka daure ni,Allah ya tsare. Chikar gayu ficewa tayi daga gidan ta shiga taxi tabi address har kofar gidan Mima,aka sauketa taje tayi knocking,kofar aka bude ko Ina sojoji ne a gidan suna muzurai suna zare Ido,Chikar gayu ko jikinta tace da Allah yanlabai Wajen Mima aka turo ni,mutum daya ciki yace bari ayi mata magana aji, ya wuce ciki ya Samu Mima a Palo ta hakimce,yaranta duk basa nan sai Misam da ya dawo jiya daga Barikin sojoji, Yana zaune ya harde kafafuwa Yana kallo ba Wanda ke wa daya magana tsakanin Mima da Misam,Misam wani karkada kafa yake irin Wanda Jin dadi ya ratsa shi, fuskar nan a hade Yana ta fushi da alama fada suka yi da Mima,sojan ne ya shigo yace Ma kinyi bakuwa daga kauye tace turota akayi,Mima ta yatsina fuska tace Kai masifa wai ba anyi zakka ba an Kai, me suke nema Kuma? Kai kasar Nan tamu akwai masu matacciyar zuciya,let her in,ya fita ya koma,Misam yace Yan uwanku ne dai,au Kai banda Kai? Yace a'a Banda ni wlh na sansu ne,Kai fa baka da mutunci kaima,shuru yayi sai ga sojan ya dawo tare da Chikar gayu,Chikar Gayu tayi sallama tare da zubewa a gaban Mima ta kwashi gaisuwa,Mima ta amsa tana wani cin magani Meke tafe Dake waye ya turo ki? Chikar gayu wacce babu digon tsoro a fuskarta tace Hajiya Tagwadas ce tace kina neman Yar aiki Dan Allah Hajiya kiwa Allah ki bani ko me wanke kashin yara ce,ke ko naki ma zan iya wankewa,Da sauri Misam ya rufe baki Yana dariya kasa kasa,sai dai ki wanke na uwarki cewar Mima,Chikar gayu tace Allah ya huci zuciyarki tuba nake sarauniyar dattawan Abuja,Misam ya sake rike dariyarsa da kyar Yana kulle bakinsa da hannu,mikewa yayi ya shiga kitchen ya saki dariyarsa ya dinga dariya Mima tana jinsa taga abinda yake yi,sai da ya gama ya maze ya fito harda daure fuska ya sake zama. Mima tace zan daukeki kinci darajar mutanen kauyenmu suna da alheri, amma sai dai ki shiga cikin masu girki,Chikar gayu tace na gode Allah ya Kara girma dama Babana ya sa min albarka, shi yasa duk Inda naje ko badan Allah ba sai an amsheni hannu bibiyu,Misam yayi sauri ya dauke Kai zaiyi dariya,Mima tace zan koreki wlh wai wacce irin yarinya ce ne ke? Ko Yar kunya ta mutam kauye babu idonki a soye,Chikar gayu tace sorry Mima Tsohuwar Yar Wiwi ce ni yanzu Allah ya shiryeni to chajin ne bai gama sakina ba,karki damu na daina yanzu a hankali zata sakeni,shi yasa na fito neman na kaina,Misam Yana ta dariya ya dauki magazine tare da kare fuskarsa wai kar Mima ta ganshi,tasan me yake yi jaridar ta fisge ta kwala Masa a jikinsa tace tashi ka tafi gidan uwarka, Chikar gayu tana zaune tana satar kallon Misam wani kyakyawa da shi hadadden gaske sai kamshi yake, shi Kuma ko kallonta ma baiyi ba,Chikar gayu tace Masa Ina Kwana? Yana kwano ya furta ba tare da ya ko kalleta ba ya mike ya fice abinsa,Chikar gayu da sauri ta bude ledarta ta dakko biro da Dan littafi ta shigar da sunan Misam ciki ma'ana ta rubuta a gaba tace tarbiyya dole Kaine zaka fara karbanta. Mima kallonta tayi tare da Jan tsaki ta mike tace kice a nuna miki wajen Yan aiki ki koma can,Chikar gayu ta sake rubuta Mima a littafinta,Bata tashi a wajen ba Yan gidan suna ta shugowa daya bayan daya ba Wanda ma ya kalleta,ita Kuma sai aikin rubutu take. Naila kuwa Beauty ta kira tace motarfa? tace bari a kira Daddy ya turo driver ya dinga koya miki Kinga ai zaki San gari sannan ki fara zuba wanka. Naila tace an gama,a ranar kuwa driver yazo ya fara zaga garin abuja da ita Yana koya mata sosai,Naila sai murza kan mota akeyi kamar ta Ubanta,ko wanne namiji ta gani sai ta kalle shi tace to ko Spark ne wancen oho. Spark kuwa an taho zance wajen Jamilu,Yana sauka drop motar airport ya dauka zuwa gidan yari,Yana zuwa ma'aikata suka dinga murna suna tarbarsa,suka gaisa tare da tambaya oga ya akayi ne wajen wa kazo? Yace Jamilu Tantiriya nayi mantuwa ne a hannunsa,ma'aikatan suka ce tab ai kuwa Jamilu baya gidan Nan ya gudu rannan baka ga abinda ya faru a labarai ba ai yana daga cikin Wanda suka gudu,kuma mun samun labarin ta gudu wlh an duba file dinta ko sama ko kasa an rasa shi so muke aje gidansu a nemota amma abin ya fassakara,ga wani mummunan laifi data yi wai Ashe Jamilu macece,haba ana fada nace biri yayi kama da mutum, dukkan ma'aikata mamaki suke yi Jamilu ashe macece,Yan gidan yari Maza basa so a fada amma ta riga ta furta da kanta sanda zata bar gidan yari a kunnen wasu ma'aikatan ta furta,yanzu baka San kowa na Jamilu ba? Spark yace Innalillahi wa innailayhirrajun,sai da ya maimaita sau uku yace yanzu Ina zanga Jamilu,na gama sanin nine nan zan taimaki Jamilu ya fita,kash wannan taurin Kai da me yayi kama,sai kaje yanlabai ka ajiye mana number Dinka idan an sameta sai mu kiraka,Spark ko magana baiyi ba ya Bada number ya basu kudi yace duk Inda Jamilu yake a Nemo shi,suka ce ya zama dole ai kotu za a koma a Nan za a bibiyi Inda dangi suke,Spark yasan Naila baza ta kamu ba Kuma baya fata a sake kamata ma, jiki a sanyaye ya juya tare da shiga mota sai airport ransa a mugun bace idonsa yayi ja sabo da bacin rai,Naila sai yau ta taba nata Masa rai a rayuwa,a cikin jirgi sai huci yake shi kadai kowa ya kulashi sai masifa,yace wlh dole sai na aureta ashe dama ba Sona take ba ohhhh ya ja tsaki tare da dafe Kai haka ya dawo Abuja,gidansa ya wuce direct ya kulle kansa a daki Yana ta faman bakin ciki wayoyinsa ma kashe su yayi gaba daya har tsawon kwana uku,Naila ita kanta tunanin Spark take har ta kwashe kwana uku a Abuja Chikar gayu ana gidan Mima ta rasa ma ta hanyar da zata yi maganinsa sabo da su basa ko bi ta kanta,Naila tana kwance a gida,Chikar gayu ta kira waya tace ke naji wata a gidan yau tace Ashraf zaizo,Naila tace yawwa ki shirya ki sa Masa tace angama,sai da aka gama girki tas sai ta dawo kitchen din Mima ta buya,bata Dade ba spark ya shugo duk ya fita a hayyacinsa,sama ya hau wiurin Mima,Yana shiga Mima tace ya na ganka haka kamar baka da nutsuwa? Kamar baka samun bacci ma lafiya Spark? fuska a hade yace ni dama tambaya ce ta kawoni,Mima tace to Dan Jarfa ko gaisuwar ma babu? Yace ni tambaya nazo yi amma dai Ina Kwana? tace lfy Alhmdllh Ina jinka,yace da karfe nawa kika haifeni? da rana,ko dare ko safe? Mima tace menene? Nifa kawai tambayarki nayi please,Mima tace da safe na haifeka Kuma ranar juma'a yace to ya aka yi bani da albarka an haifeni ranar juma'atu babbar rana da safe Bada duhun dare ba Kuma ace ni komai nayi bazai tafi dai dai ba a soyayya,Mima ta kalleshi tace Allah ya shiryeka,yace Ameen a haihuwata kuwa an samu alheri anya? Kuma kin samu kayan barka?dariya Mima tayi tace to haihuwarka tafi ta kowa wallahi Nasha kyautar da har na mutu bazan manta ba,Baki Spark ya tabe yace uhm bada zuciya daya suka bayar ba to,duk yanda akayi cikin biyu akwai Daya ko dai an sa min kayan Haram a jikina ko an ci Dani da Haram ko Kuma ba a yanka min ragon suna ba,idan kuwa anyi min hakika an yanka rago to ragon Nan na sata ne aka siya ba a sani ba,wani ne ya sato ya siyar muku a kasuwa aka yanka min,amma in ba haka ba taya za ayi Jimiluta ta gudu ai na tabbatar tana Sona ta ya za ayi haka,gaskiya Ku bincika ko Kuma Papa gaskiya ya manta baiyi addua ba a daren....Mima ce tace baka da hankali Spark,Ashe ta tabbata namijin kake so da gaske oh ni dai na shiga uku da wannan jarabawar rayuwa,Spark yace ai taki jarabawar kadan ce Mima idan aka hada da tawa ya furta a sanyaye yace ku kunci duniyarku da tsinke mu kuwa har yanzu rako muka yo. Kullum sai nayi zazzabin dare, Mima tace ba dole ba tunda kaki aure ai dole kayi zazzabin dare abinda ma yafi zazzabi zaka yi tunda ba mace,Spark yace Kai Mima a dinga sakayawa karki Ganni yaro nasan komai,tace uhm naga alama ai muje to wlh yau sai Kaci abinci a gidan nan ko naci ubanka,yace uhm Mima a daina kalamai haka a gaban yara,kawai Mima ta kalle shi yanda ya juya mata magana Kuma kamar ba shi ya fada ba sai ya fuske abinsa,haka suka fito ta taso keyarsa gaba,tace Dan Allah kayi sauri wannan uban gadarar taka ni bazan iya ba. Chikar gayu ta kwalawa kira wai Chika...Chika...tana boye a kitchen tace gashi Nan a dining ya fara dashi kafin na fito,a ranta tace Allah ka bani sa'a a kansa yaci, ta zubo abinci me Dan ruwa ruwa ta zuba magani ta kawo dining ta koma kitchen ta buya,Spark sai gashi sun fito da Mima tana cewa muje muje Kaci abinci wlh ko naci mutuncinka,Spark ba yanda zaiyi yazo ya zauna Mima tace ga wani nan ma dauki Kaci ai kana son dankalin turawa gashi Nan yasha hadi,Spark badan ya so ba yaja plate gabansa ya fara antaya girki a cikinsa,yaji ya masa dadi ya cinye tas yace a karo,Mima taji dadi ta kwalawa Chikar Gayu kira Chika fito ki karowa Dana abinci, Chikar gayu a ranta tace sai kace wani yace dansa ne wai Danta,bari dai naje naga uban waye Ashraf din ne, ta fito tazo gaban Mima,Spark ne ya dago a hankali ya Kalli Chikar gayu itama ta kalle shi,yace ke ba kece ta prison ba? Tace ae nice ba dai Kaine Ashraf ba? Spark yace nine mana Ashraf amma amfi sanina da Spark,Chikar gayu nan take ta fara hada zufa tace a ranta Naila ta kashe Halleren mijinta ta shiga uku,a gigice taje ta karo Masa ta same su Yana bawa Mimi labarin Chikar gayu yanda ya fitar da ita,daga Nan sai taji tana kaunar Chikar gayu,a ranta tace dama ita na aura Maka ba komai bari na tambayeta naji. Chikar gayu Kuma da gudu ta fece daki ta kulle sannan ta kira Naila tana dagawa tace aiki ya Baci. Me ya faru ashe Ashraf shine Spark,Naila tace ban gane ba,wlh Ashraf din shine Spark Wanda kika ce na sawa magani Kuma na saka ya cinye,kizo kofar gidan idan ya fito ki ganshi da idonki,Naila tace gani Nan,motar su Beauty ta dauka hannunta ko kwari baiyi ba haka taje har kofar gidan Mima,tana zuwa tayi parking a baya can ta tsaya,sai ga Spark kuwa ya fito driver na jiranshi a waje da mota,gaba daya tunda yaci abincin yake Jin Hallere dinsa tayi kwanciyar mutuwa,shi dai yasan a mike yazo gidan Mima da abarsa managarciya ,haka dai ya shiga mota a gaban Naila,suna tafiya Naila ta kira Chikar gayu tace fito Dan uwarki fito waje Ina jiranki. Chikar gayu tace gani Nan ta fito,Naila ta fito daga mota tace Amma Chikar gayu ke ba karamar matsiyaciya bace mutumin Nan Kinsan saurayinane zan aura kika kashe min Hallare yanzu Bado shike nan bashi da Besty, wayyo na shiga uku,,Yar iska mahaukaciya baki da hankali baza ki leko Kiga waye Ashraf ba sai ki sa Masa magani,Chikar gayu tace ah haka fa kika umarceni dama duk marar hakuri da son ramuwar gayya ai Yana tare da haka Naila hannaye ta Dora a kai tace Ina mafita Hallare ta shiga jalala dole fa sai na sake Masa magani wannan Kuma sai na ganta da idona,Chikar gayu tayi dariya tace ah ai a dadinkinki ke da kanki zaki shafa mata maganin ko kuwa? tsaki Naila taja ta shiga mota tana furta ta kwabe ba kanta na kashe kaina,sai ta fisgi mota kamar wata gwana tana cewa na kan hanya ya matsa ko azumi sittin ya hau kaina yau. Hawaye ta fara tun a mota tana Tausayin Spark dinta ta manta ma da shine fa Ashraf,motar tasa tabi sosai Allah yasa ta hango su ya dauki hanyar gidan Mummy duk da ba wani gane hanyoyi take ba sai da tambaya take iya zuwa waje,gida ta koma a hanyar gidan ma sai data bata,tana komawa kaya ta canja ta zuba sabuwar shaddarta me tsada a gurguje ta saka hular gashi me kyau dogon gashi ta daure da ribbon kamar nata ya zubo kadan a gefen fuska ta shafa powder da jambaki pink dama shaddar pink tayi kyau duguwar riga me aljihu ta Sha dinkin zamani ta dauki takalmi da jakarta silver ta yafa mayafi ta fito tare da Maka glass dinta a fuska ba karamin kyau tayi ba babu Wanda zaice Naila Jamilu ce zaka rantse Yar gidan wani ce,Mota ta shiga da sauri tayi hanyar gidan Mummy ko zata ga Spark a can da kyar ta gane gidan, Parking tayi a waje ta fito tare da yin knocking aka bude,suna Ganinta kamar Yar me kudi sunga tazo Kuma da mota tana karkada key sai masu gadi suka bude mata ana cewa sannu da zuwa Hajiya,Naila hannu kawai ta daga musu ta wuce ciki tana Izza tana karkada key. Palon Mummy ta wuce direct taji Muryar Spark Yana cewa Dan Allah ku kyaleni naji da abinda ya dameni,budurwata ta bace na rasa Inda zan sa kaina amma ke da Mima sai zancen wani aure kuke min idan so kuke na bar duniyar ba sai na mutu ba kawai wannan wacce irin rayuwa ce,ko Dan halinku ma wlh a Hana mutum aure,ni nasan halinku ne ke biniyata,Mummy tace nayi shuru tunda Kai sunna ce baka so ka raya,yace sanda zan raya sunnar Kun ma sani ne ni ku rabu dani Dan Allah, wlh in na gaji zan bar muku kasar,To ubanmu cewar Mummy. Naila ce ta makale Murya ta koma ta Yan gayu masu yanga tayi sallama a hankali,Mummy tace shugo ta zaci kawayenta ne sai taga wata Yar Gayun,Mummy tace wannan ko Yar film ce ne sai naga kamar na Santa,gaskiya sai dai idan a film nake Ganinta,Baki ta washe tace shugo mana Baby,Naila ta shiga tana kallon Spark da yaki dago Kai ya kalleta kawai waya yake dannawa,ji take kamar ta fada kansa ta cinye shi tayi missing dinsa matuka,wuri ta samu ta zauna,sannan tace Ina yini ta gaida Mummy da ladabi,mummy ta amsa tana ta wani fara'a tace kamar na sanki a wani film, Naila tace Ohhh Ashe kin gane ni tabbas nice cikin wani film YANKAN KAUNA ko? Mummy tace wlh na manta sunan dai ni dai nasan tabbas na taba ganinki a film,Murmushi Naila tayi kadan tace ae tabbas ai sunana Nasiba Yankan kauna Dake a film din nayi tashe duk da cewa nayi films da yawa,Mummy tace ikon Allah kice duk su Alihu kin sansu? Naila tace laaaa ai yau ma aikinsa zamu fita wani film dama location muke nema me kyau to sai muka ga gidan Nan yayi mana to shi yasa nazo neman izini ko kudi ne zamu biya,Mummy sarkin son wayayyu tace nooo ba sai Kun biya ba kuzo ku fara idan ma zaku dinga kwana ba matsala,Naila tace watarana dai ni zan dinga zuwa Ina Kwana kafin a fara film din sabo da na gaji da zama a hotel sai a dinga ganinka kamar baka da mutunci da kima. Mummy tace ba damuwa idan da wasu duk ku taho akwai abinci da komai baku da matsala.Naila harda zamewa daga kujura tace mun gode Umma,Ai mummy ake ce min Umma ai sai Yan gargajiya cewar Mummy,Naila tace gaskiya fa sai local mutane Ina yinki uwar dakina,Spark Muryar ce take Masa gizo a kunne sai yaji kamar yasan Muryar,kallon Naila yayi yaji kamar Jamilunsa wlh,amma ai Naila bata waye haka ba,Yana ta kallonta a sace duk ta rufe fuska da gashi da glass ya kasa tantancewa amma wlh kamar Jamilunsa,Mummy ce ta mike tsam tace Nasiba Yankan kauna bari na kawo miki abin motsa baki,Mummy tana tashi Spark ya mike zai fita Naila ta kurawa saitin Hallarensa Ido,kallonta yayi yaga ta kurawa jikinsa Ido,fuska ya daure kamar bai taba dariya ba,yace ke lafiya? Ina Naila ai ta Lula kallon Hallare ya ta koma,yace ke wai baki da hankali ne me kike kallo,Naila tana kallo tace wait sir, are you out of your mind? are you normal? Naila tana kallo tana matsawa tace Sir sorry Ina bada magani baka da lafiya,abarka bata aiki,Spark tsaki ya ja ya juya ya fice Naila ta tsaya a palon tace yaki ya bari a gani amma ba komai dole sai na ganta bari naga gidansa. Ko Mummy bata jira ba ta jira ba ta fice ta shiga motar tabi bayan motar Spark amma Ina motarsa ta bace mata gidan Mummy ta koma,tana shiga Mummy tace Ina kika shiga ne? waccen Dan naki Aljanu sun aure shi bazai taba aure ba sai Kun tashi tsaye Mummy tace ke Dan Allah wlh anyi anyi yayi aure yaki baya son ko wacce mace,Naila tace sai an Masa maganin aljanu Kinga ni yae film ce amma Ina Bada maganin aljanu,Mummy tace wlh indai zai warke ba matsala bani da burin da ya wuce naga Spark Dina yayi aure,Naila tace dole sai na tare a gidansa idan ta kama har kakana zan kawo ayi Masa magani,Mummy sun matsu Spark yayi aure suka ce ba komai kawai zan Masa dole ma ya bari ayi Masa magani. Naila a ranta tace oh na canja shigar Maza nazo Dan na samu shiga karshe na fada prison,gashi yanzu a banza nazo a Yar gayu sun yarda dani Kuma,Mummy tace idan zaki iya farawa to gobe ki ajiye film din nan Ali nuhu ya canja wata idan ya warke kina da 1million,yanzu zan sa a miki kudi dubu dari biyar a accnt in kin gama aikinki zan baki cikon kudin,Naila tace an gama yo film din banza na fada masa ya nemi wata suyi rawarsu,gobe zanzo ki kaini gidan da kanki,Mummy tace ba damuwa,Naila tace karfa ki Ganni da shiga me kyau wlh bani da wani kudi mu kin san harkarmu ta celebrities haka muke da karya da fake life amma idan kika ga gidanmu kare bazai shiga ba,Kinga Ina Hawa mota na gyara jiki na sa kaya masu kyau to da cuta zata kamani shike nan sai dai aji ana neman taimako a gidan radio,Mummy tayi dariya tace ai mun sani dama. Naila ta gama ta fito tace yanzu ta spark nake tukun kafin na dawo kanki,wai dama Ashraf shine Spark amma ba karamin munafuki bane Yana jina Ina nemansa Ashe shine ya min banza sai ya gane kurensa tunda ya raina min hankali bazai taba gane ni Naila bace sai na sake cin tudu biyu a soyayya,tunda ya Soni a Yar gidan yari to yanzu Kuma zai Soni a Yar gayu. Ashraf Kuma tunda ya fita yake tunanin wannan yarinyar yace anya kuwa wannan bata da hadi Jamiluna,bari Allah ya hadamu idan da rabon na sake kallon Jamilu timbir ai shike nan,zata gane kurenta duk gashin Nan sai na cire shi in na samu dama ai nasan kalar boobs din nata da can wajen Garejin, ai nafi tantancewa idan na sake gani,murmushi ya saki yace Allah ya sake hadamu wayo zan mata. Yau kwana yayi da farin ciki da murna yaga me kama da Jamilunsa,Allah Allah yake su sake haduwa,Naila ma tafiya tayi taji dadin ganinsa Kuma ta fahimci bai ganeta ba,ga kudi zata samu nan take ta bugawa Chikar gayu waya tace ki bar gidan Mima kice za a miki aure ki dawo gidan Mummy ki dinga hada mata tuggu kina gana mata azaba,Chikar gayu ita kaunar Misam tuni ta kama ta ma, bata yin abinda akace tayi iskancinta kawai take a gida,duk abinda akace tayi ba shi zata yi ba ta buwayi kowa ta gallabe su,idan akace ta soya dankalin sai ta soya doya,in akace kosai sai tayi yamballs,kowa yanzu tsoron sata dafa Masa Abu yake sabo da an San ba shi zata kawo ba anyi anyi bata ji,Misam dinma bai san me take ba domin bai cika zuwa gidan ba. Chikar gayu tace ni bazan koma gidan wata ba na Saba da Nan gaskiya ni nayi miji sabo da haka a gidan surukaina nake bazan zubar da damata ba,Na hadu da wani cool guy,kije kiji da aikinki nima nawa nake yi, Naila tace ba komai wlh sai nazo gidan na tona miki asiri,Chikar gayu tace ba komai nima Ina ji da nawa ai iya shegen sabo da haka na gani Kuma na yaba,Kuma tunda na kulla Masa sai na aure shi inshaallah,kin fasa basu tarbiyyar? ae na fasa idan na aure shi nafi bashi da kyau ,Misam ne ya shugo gidan sanye da yard me tsada fari yayi kyau,Chikar gayu wayar ta kashe ta kalle shi ya galla mata harara,tace an musulunta ashe yau anje masallaci,ashe kana sallah ai ban sani ba,Rafeeq ne ya shugo Chikar gayu ta gane shi sai yau ta ganshi a gidan tace ai da Gani ba tambaya kaga munafuki dama shima a nan yake,kafin Rafeeq ya kalleta ta mike da gudu ta fada kitchen tana cewa shinkafata zata Kone, ba girkin da take yi,lekowa tayi kadan suka yi Ido hudu da Rafeeq Baki ya bude zaiyi magana ta hau rokonsa da hannu yayi shuru kar ya fada tana nuna Masa yayi shuru da hannu,Baki ya tabe,Misam yace ke kawo mana abinci Yana harararta. Chikar gayu ta shige tana dube dube sai ga kyankyaso kato ya fito daga cikin wani lungu, da sauri tasa tsinken tsintsiya ta tsire kyankyason ta dora a plate ta rufe ta fito kamar abin arziki tace sannunku ta ajiye a gaban Misam tace gashi tana yin kasa da Kai,Misam yunwa yake ji Yana bude plate yaga katon kyankyaso a soke a Jikin tsinke,mikewa yayi Chikar gayu ta mike tare da kwashewa da gudu ya ya bita suka yi waje da gudu,tsayawa yayi yace sai na harbeki idan na sake ganinki Yana huci,ya dawo ya samu Rafeeq ma ya fice shi Yana jinjina rashin Jin Chikar gayu. Yau cikin dare Umma ta fara nakuda,Abba dole ya farka daga bacci,Umma tace Ina Jin haihuwa ce tashi ka daukeni na rasa Inda zan saka kaina,Abba yace da wannan uban cikin kamar zai taba kasa ga kibarki ta ya zan iya kalleni fa sai kace kazar mayu,Umma tace wayyo bayana ka daukeni Hashimu kaji na fada Maka,Hashimu yayi yayi ya daga Umma ya kasa,Umma haushi yasa da ciwon nakuda ta mike zumbur ta dauki Abba Dolo cak ta jefa shi a Saman bed tana masifa,Abba yace na zaci ma shillo shilloriya zaki min ai da naji dadina,Wani takaici ya kama Umma tace ni mu tafi asibiti,Abba yace yanzu karfe 1 na dare a fita yanzu,Kai dalla in zaka samo me napep ka samo,Abba ya tashi ya fice ya bugawa makwafcinsu kofa yana da Napep ya fito yace Hashimu lafiya? Wlh iyalina ce zata haihu take ta nakuda shine za a kaita asibiti,makwafcin yace Allah sarki ai da ka iya tuki ma da na baka ka kaita kawai,Abba yace ni da ko Keke ban iya ba bare machine ko wani Napep,tunda kake ka taba ganina a kan Keke Ina tukawa, Ido makwafcin ya zaro yace Hashimu duk kiriniyar Yaya Maza suna yara amma baka iya ko Keke ba,Hashimu yace ai ko kyauta ka bani mota sai dai na siyar bazan iya tukawa ba. Makwafcin key ya dakko yace muje amma Kai mace ma ta fika kwazo,Abba yace hmmm rabani da tuke tuken nan bazan iya ba Allah na Gani ai sai na manta na taka birki a matsayin totir ko naje na daga hand break din mota a tsakiyar titi,Makwafcin yace amma ka cika lusari ,yace Kun Dade Baku fada min lusari ba ko Dolo dama ni nace muku ba Dolo bane ni?,Shuru mutumin yayi yace ni Ina mamakin ma da Kubra take iya rayuwa da wannan Hashimu,Hashimu ya shugo Palo yace to taso uwar biyu,taka a sannu,Umma ta mike da kyar ta nuna masa kayan haihuwar data hada tace dauki muje Dan Allah kayi sauri wayyo Allah marata faya ta fashe,Abba yace Allah yasa fafunga ce ta fashe ba faya ba,ko kogi ne ya tsage kin isheni da kwailo, Allah yasa na kusa Kara aure Batoola tana nan dai tana jira,Umma dakin su Hidaya ta leka tace ke Hidaya,shuru,zafin ciwo yasa ta dirkawa Hidaya duka tace tashi ke mun tafi asibiti kuyi min addua ki tashe su kuyi Nafeela da addua,Abba ya leko yace ku hada Dani, Hidaya harda kuka tace Umma zan biku,Abba yace harkar bata yara bace ku zauna ni na isa komai,Umma Mohsin ta kira bugu daya ya daga dama sabo da cikin Umma ya tsufa shi Kam kullum a ready yake,Yana ganin kira ya daga,kasa magana tayi ta rike ciki tace wash,Abba ya karbi wayar yace Mohsin Umma haihuwa ka taho asibiti Maza private Kuma zaka biya,Mohsin yace to wanne? Abba yace asibitin Uba,Mohsin yace banji ba me? Abba yace faya ta fashe faya sauri muke ya kashe wayar. Umma ce zata ruko shi ya kwace da sauri tare da daka tsalle ya koma gefe yace bazan manta yanda kika kusa kasheni ba a haihuwar Hidaya,muje Ina daga baya baya,Umma ta shiga napep tana wash tana cijewa,Abba ya shiga gaba wai Dan kar ma ta ruko shi taje ta shake shi,Umma ita kadai a baya tana ta Jin jiki,Mohsin zai fito ya saka kaya Hanan tace wlh ba Inda zaka ta rike shi Yana Juyowa ya kwada mata Mari ta sake shi ba shiri yaja tsaki ya fice abinsa ya hau machine ya dinga fyalla wuta,Yana kiran Abba yaji Ina suka nufa Abba sai fada Masa yake Mohsin faya ce ta fashe,Sai me napep dinne ya kwace wayar suka yi magana da Mohsin sannan suka wuce private hospital,kafin suje ma Mohsin ya riga su zuwa har ya biya komai ana kawo Umma Mohsin shi ya rike Umma ya shigar da uwarsa har ciki,ya kira Hanan yace ki shirya zanzo na daukeki,tace ni bacci zanyi sanda na haihu ni waye yazo min,dama nifa gaskiya wayata da aka sace min da kayan sawata Ina zarginka ko Kaine ka kwashe ka kaiwa Hidaya,wayarsa ya kashe kawai ransa a bace,ya kira Hajiya Tagwadas kafin ma yaje ya dakkota har tasa an kawota a Napep dinta da ake mata haya,Abba dake asibitin private ne Yana ciki,ance ya fita yaki yace duk haihuwar matata tare muke yi bazan fita ba. Batoola kuwa an daura mata aure Abba bai ma sani ba shi kuwa Mohsin har daurin aure yaje amma yaki fadawa Abba suka barshi Nan Yana jiran Batoola,sun hada baki akan kar a fada masa Batoola tayi aure sai sanda ya koma zance yaji. Ana ta jiran Umma ana mata addua Abba yana ciki tare da Hajiya Tagwadas tace Dan Allah Hashimu ka fita ka bamu waje wai me zaka gani ne wannan masifa da me tayi kama Kai ko kyankyammi baka yi? Abba yace gudan jinjina da Rabin raina Umman Mohsin na fita na barta ai bazai yuwu ba Sam,haka aka kyaleshi,mata suna taimakawa Umma ana kokarin fiddo da Baby Hashimu yace kar ku kashe min dana wlh karku soma. Allah yasa dai Umma ta haifo yarta mace kyakyawa da ita kamar Yar Mohsin da Naila suna kama,Hashimu bayan an goge jajirya katuwar gaske aka miko Masa yace macece bazan Kalli tsaraicinta ba ku nadeta a zani,haba ai ba tsari na Kalli na uwa na Kalli na 'ya, aka nadeta tare da Mikasa duk ya dame su a dakin,ya karba ya mata adduoi sosai a kunne sannan ya taba kumatunta yace.. Yan... Yan.. Yan kin ganni sunana Abba,Hashimu ne idan kin girma zaki ji inkiyata mummuna wacce baza ta miki dadi ba Hashimu Dolo,Nurses sai dariya suke kamar me, Mohsin Abba ya kawowa Yar Yana cewa kaga kanwarka ya ka ganta katuwa kamarku daya,uhm ansha warin gardawa a ciki da Wiwi Allah sa kar ta samu cutar warin Kashi,irin wannan wari data shaka tun tana ciki sai addua,Mohsin shi kansa Abba dariya yake bashi sai kace a kanta aka fara haifar Masa yara,sai murna yake yace sai nayi sati guda ban siyar da kayan Miya ba sai bayan suna,Mohsin yace Allah ya kaimu shima yayiwa kanwarsa addua sannan yace ya Umman Abba? garau take da ba lafiya ba ai baza ka ganni a waje ba,Mohsin a ransa yace ta wani fannin Uwata tayi dacen miji. Naila washe gari da wuri taje gidan Mummy a taxi da katuwar akwatinta zata koma gidan Spark da zama,Mummy tace gaskiya na yarda da gaske kike harkar nan,Mummy ta shirya cikin kana nan kaya matsatsu ta yafa Dan guntun mayafi tace muje,Naila ta zaro ido tana kallon Mummy a ranta tace tab,motar Mummy suka shiga,Mummy ta tuka suka nufi gidan Spark, Yana bacci kasancewar ba aiki yau Sunday, har gidan Mummy ta murza hancin motarta ciki, bayan tayi parking Naila tace nazo gidan mijina gidana,tana kallon gidan tunda take bata taba ganin gidan da ya tsaru haka ba sai yau a gidan spark,gidane Wanda an kashe Masa kudi iya kudi,ko da ya fito daga prison sai da aka sake canja kusan komai na gidan, ga motocinsa Nan masu tsada iri iri, duk Inda ake neman gida to gidan Spark ya Kai,Spark ne ya fito Jin mota ta shugo Masa gida,Sanye yake da gajeren wando baki da Yar tshirts brown ba karamin kyau yayi ba duk kuwa da cewa daga bacci ya tashi. Naila ya kalla ta canja glass yau tasa brown ya mata kyau,sanye take cikin atamfa riga da skert sun masifar mata kyau,ga gashin ya yarfo a fuskarta ta yafa mayafi kawai ba dankwali a kanta mayafi ne a Saman kanta,Spark dariya yayi a ransa yace haba yarinya sai dai kiwa wani basaja ba ni Spark ba,yace wannan karya ne Naila ce yace ni da na zauna tare da ita mun kwana bed daya ma lokacin tana Jamilunta,Bata gaji da wasan nan ba lallai yarinyar nan yarinyar nan da taurin hanci take,Ashe da rabon zanyi kallo na biyu kenan,murmushi yayi a fili tare da danne lip dinsa na kasa da hakoransa na sama,ya Bata rai yace wannan fa, good day sir cewar Naila tana wani sirara Murya,kallonta yake sama da kasa murmushinsa ya kasa boyuwa yace ashe dai Yar wanka ce ko Kuma basaja aka dawo yi min,Mummy tace gata nan zata zauna da Kai zata dinga Maka girki,sabo da kana zama da yunwa ko ka dinga yi da kanka Ina raye bai dace ba,shi tun da ya yaji zancen yasan da wata a kasa Mummy ita tasan me Naila ta fada mata,Kuma shi yasan Naila dai zagin Ashraf take zata dauki fansa kenan ya furta a ransa,wow wannan yarinya amma zan bari naga ni me zata min ta dau fansar ita Kuma Mummy idan bata yi wasa ba kwana nan zata shiga prison domin indai ya tabbata Naila ce wannan to wlh ko makawa babu fansa tazo dauka,Mummy Taga Yar gayu ta yarda da ita Kai duniya,da wani bagidajene yazo baza ma ta kula mutum ba,shi sai yanzu ma ya gano bakin zaren,yace lallai yaro yaro ne Kuma mace mace ce tab,zanga ni ya za ayi dani. Spark shi bai San tuni ma Naila ta kwantar Masa da Hallare ba yanzu ma magani tazo ta Masa ba tare da ya sani ba shine dalilin zuwanta gidan, shi Kuma yace dole nayi taka tsan tsan da Jamilu yanzu haka ma tunda ta gano nine Ashraf to ta daina so na tabbas,amma bari na gani ya zama dole na kula da me zata yi sannan na dage da addua Allah ya rabani da Sharrin Naila ta shiga bani tsoro,ashe da gaske take, jikinsa ne yayi Sanyi sannan yaji haushin Naila matuka da tazo da niyyar cutar da shi,yace amma ba komai ni Kuma wannan karon indai su Mima sun kawo min matar aure ko wace zan aureta kawai,gaba daya Nan take ya canja kala idonsa ya canja wani tsantsan bacin rai ne kwance a fuskarsa,yace maimakon ta hakura muyi aure kash,juyawa yayi yace zata iya shugowa na amince ta zauna ya wuce kawai ya haura sama. Naila tasan kayanta ta hango bacin ransa tace hmm baya so shi wata ta rabe shi Allah sarki abin kaunata shi Jamilunsa yake so,Mummy Nan take ta turawa Naila kudin rabi a accnt tace ki kula da shi sosai ina so aljanun su fita kinji,Naila tace an gama,ni daga Nan ma sana'a zan kama na daina harkar film,Mummy tace yanda kika gani amma kin hadu da Jinin arziki zaki ci Naira ki more matukar Spark ya amince da zabin mu yayi aura. Naila tana shiga ciki a kasa ta zabi bedroom ta shiga ta ajiye kayanta tana ta murna tace wayyo Allah dadi yau Gani a gidan Spark dina,shi Kuma Spark Yana sama ya zauna a gefen bed yayi shuru kawai mamaki yake wai dama Naila ba sonsa take ba amma ko da zata dau fansa a tunaninsa idan ta gano shine Spark zai ci darajar son da take Masa,tagumi ya zuba hawaye zubo Masa a Saman kumatu,yasa handkerchief tare da gogewa,kasa komai yayi wankan ma kasa yi yayi ya koma ya kwanta kawai,mikewa yayi ya sake zama tare da hargitsa gashin kansa ya furzar da wata iska me huci,yace ni na taba soyayya irin wannan haka tunda nake, akan mace har nayi hawaye. Naila kuwa murna take kawai ta fito ta shiga zaga gidan tana Shan kallo sai da ta gama kallon ko Ina sannan ta shiga kitchen Dan girkin data iya kadan ne Dan ma ta koya a wajen Sheyi,Irish ta soya da kwai ta dafa tea ta zuba a flask ta kawo dining tana jerawa,Spark ne ya fito fuskar nan murtuk,Naila tunaninta Bai ganeta bane shi yasa,a hankali tace sannu sir,ga breakfast,Spark yayi zuciya a ransa yace bari na ci idan ta kashe ni ita tayi asara,ya zauna a fusace a kujera tana murmushi ta gyara glass dinta ta hada Masa tea tun daga yanda ta hada Masa tea yasan wlh Naila ce duk abinda yake so ta sani gashi nan, Bismillah yayi tare da addoui yace a ransa idan na mutu Allah na yafe mata sabo da son da nake mata,Allah ka zama sheda,Naila dai taga Yana addua bata San me yace ba,tea din ya dauka ya fara Shan abinsa zama tayi a kujera tabbacin ta Saba da shi gashi shi tsiyar so baya buya,Naila a nutse ta dinga mika Masa slise bread din Yana karba,sai faman satar kallon juna suke,shi dai baice mata kala ba,amma itace tace Sir abincin yayi? Ko kulata baiyi ba wani haushi take bashi ma harara ya watsa mata tace a ranta bai sanni ba Bai ganeni ba Allah sarki bai San Jamilunsa bace . Mima kuwa ganin Chikar gayu bata ji amma Kuma ta shiga ranta sai tace wannan itace daidai da Spark za yi maganinsa,sai ta kirata har dakinta,Chikar gayu ta zo zata durkusa,Mima tace Chika ya sunanki na gaskiya ma kika ce? Suhaila,suna me dadi,Ina so muyi wata magana tace to Ina jinki, zaki auri Dana? Chikar gayu ta zaci Misam ne da sauri tace ae me zai hana ai kina da kirki Kuma tunda na shugo gidan Nan nasan Ku mutanen kirki ne,a ranta Kuma tace karya nake ku ba mutanen kirki bane Yan wulakanci in kuka ga talaka ne mutum, Mima tace Spark nake so ki aura,Chikar gayu wani gumi ne ya keto mata tace a ranta ai Naila sai ta kashe ni Allah ya tsareni da cin Amana,a fili tace a'a Mima kiyi hakuri wlh bazan iya ba dama wani ne a ciki ba Spark ba,Spark ya haramta a gareni,ba Wacce zata ce baza ta so shi ba amma Banda ni wlh kiyi hakuri a canja min wani,Mima tace to kuwa sai dai ki bar gidan nan,Chikar gayu tace gari da yawa ai maye baya cin kansa,dama ni karya nake miki baku da halin arziki yawwa in fada miki gaskiya Ina da gatana,karki ganni a nan kice bani da gata,Mima tace to hada kayanki ki bar min gida,tace ko baki ce ba dama,ta juya ta fice kayanta ta tattaro tayi wanka tun a gidan ta canja kayanta masu kyau ba Wanda zai ganta ya rainta ta fito Palo tazo ta jefawa Mima Jakarta tace gashi nan dama aro su nayi Dan Allah a kone su ko a kaiwa dangi a kauye. Kuma bari kiji nafi karfin na muku bauta shi yasa kuka ga Ina muku rashin mutunci iri iri yawwa, danki Kuma bazan aura ba a likawa wata mu bamu gaji cin Amana ba yawwa,ta juya tana murguda duwaiwaka tace ayyiriri mamarrrrrrrrr......ta wuce tana jijjiga jiki tana waka,Mima baki ta rike tace ashe da Karuwa muke zaune. Chikar gayu tace Allah ya rabamu da zuriar masu kisan Kai mugun iri,ta juyo ta Kalli Mima tace byeeeeee.... Tana fitowa Misam ya shugo Allah yayi shi da neman matan tsiya gashi mata suna rububinsa sabo da shima ba karya,Chikar gayu ya Gani ta fito tana karkada jiki zata fita,Bai taba kulata ba sai yau,yace Chik....da iyayi Juyowa tayi ya kalle shi Yana birgeta a rayuwa yanzu Kam tasan yanda tayiwa uwarsa fitsara Ina zata bari ma suyi alaka. SANARWA DAN ALLAH YAN PAID GROUP KU RIKE AMANA KARKU BAWA WASU KYAUTA. ITA TA KASA SIYA KE KIN SIYA KIN BATA TA PRIVATE TASAN BA SIYA TAYI BA DOLE TA BAWA WASU A HAKA ZASU TURA SHI GROUPS DA YAWA. YAU DA ACE ITA KADAI ZATA KARANTA TA PRIVATE DA SAUKI SAI KU BAYAR A WATSA SHI A GROUPS WLH DA AYI WANNAN GWARA MUTUM BAI SIYA BA. AKWAI CIWO GA WRITER DA WANDA SUKA SIYA. AsmaBaffa [12/14/2023, 8:24 PM] AsmaBaffa: PAID BOOK Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 51-55 Official By AsmaBaffa Sadaukarwa gare ki AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne HASEENA AHMAD DAURA Hey lovelies Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari? Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa? Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income? Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa? Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din https://wa.link/49vn47 Chikar gayu tsoro taji yanda tayiwa uwarsa rashin kunya tab ai bai ma dace ta so Danta ba tace ni bana zafafawa kaina amma dai bari mugani,karasawa tayi har kusa da Misam ya zaci tsayawa zata yi sai ya ga ta daga Masa hannu wani ta wuce tana rangwada ta bude gate ta fice abinta,horn yayi masu gadi suka sake bude Masa gate ya fita da motarsa hadaddiya. Chikar gayu tana tana tafiyarta a gefen hanya Yana tafiya a hankali Yana binta Yana mata horn tunda ta juya ta ga shine bata ko kulashi ba taci gaba da tafiya harda yin tafiyar nigogi tana dangale kafa Daya tare da basarwa tana bouncing,canja wata tafiyar tayi ta Yan gayu tana yanga tana tana tafiya shi Kuma kamar maye Yana binta a baya Yana kallonta Yana dariya, ganin Yana ta binta yaki hakura, ta kira Naila bata daga ba sai da ta sake dagawa lokacin Naila suna dining spark Yana ta Shan tea dinsa,kallonta Spark yayi ya danna tsaki kadan,Naila wayar ta daga tace hello a hankali kasa kasa karta dame shi,Chikar gayu tace ke fa na gudo na kasa hakuri wai babarsu na auri Spark dinki Dan Allah ke kinji marar mutuncin mata,Naila tace ae gwara da kika gudu kin kyauta min Allah ya miki albarka amma da kin yarda wlh da Kinga halin Tantiranci,Dariya Chikar gayu tayi tace,a'a Hallaren dinsa tayi min kadan,Naila tace dama daidai nice ai,ah dama ai se ke, bani da kudi fa an koreni ba ko kudin sallama,Naila tace akwai kudi a kasa zan tura miki 100k ki turawa gidanku ko 70k ce wlh su rage radadi,a Ina kika samu kudin? Mum mana,Chikar gayu tace ikon Allah ni kuwa na cuci kaina sai nayi rashin mutunci ko ficika ban samu ba,a'a wannan rashin kunyar taki tayi karki dagawa kowa kafa amma a dinga sanin ya kamata kwaila kinji,Chikar gayu tace nice kwailar? Ae mana baki ji tarihinsu ba fa aikin banza kika yi dole fa ki koma gidan nan,ki kwantar da Kai pls amma karki yarda da auren nan sai dai a canja miki wani. Chikar gayu tace bazan koma ba ai da kunya kin san kuwa abinda nayi? Naila tace to Kuma mu tsoron abin kunya muke, kawai nazo nan gidan Spark din,Naila tace baki da hankali ki tafi gidan saurayinki Daddyn Beauty kafin a samo mafita,dariya suka yi tace bari naje na hadu da Sheyi kawar ki,dariya Naila tayi tace ki turo accnt ta kashe wayarta. Naila tana ajiye wayarta Mohsin ya sake kira,ta daga tare da furta Darling Ina Kwana,Spark ya kalleta ta kira wani da Darling,ji yayi ta furta laaa Yaya Umma ta haihu? Innalillahi Ina tsoron wannan lamari yanzu ai da kunya haka zanyi aure Ina haihuwa Umma tana haihuwa sabo da Allah ai da kunya,Ni na haihu Umma ma tazo sabo da Allah,uwa da ciki ya da ciki shike nan mu da Umma kowa yasan muna kwalbewa da miji,dariya ce ta kama Spark,yayi tari ya danne abarsa, to yanzu me ta haife? Mace ta haifa cewar Mohsin Yana cewa mene abin kunya nima ai kwalbewar nake da Hanan, kiyi sauri ki auren nan,Allah ya raya Yaya amma harga Allah Kai naso aure amma kazo a yayana baka kyauta min ba wai sabo da Allah maimakon kazo a Dan gidan Malam Isa sai ka fado a gidan Malam Hashimu Dolo,Mohsin yayi dariya yace ya zanyi nima haka na ganni,kwalele Kuma,dariya tayi tace Yaya ya lafiyar Hallare? Mohsin yace karki dameni kina Ina ne Abuja din? Naila ta saci kallon Spark suka hada Ido tace ae Ina can,yace ki rike mutuncinki fa karki ga kamar baki da mafadi wlh kina yin badaidai sai kinci ubanki nasan halinki,Kuma karki biyewa kawayen banza,karki biyewa zuciya kizo kina aikin danasani,karki ji tausayina indai matsalar kudi ce ki fada min, karki kasa fada min kice zaki ji tausayina ko nauyi yayi min yawa kawai ki fada min,duk abinda kike so Ina nan,sannan ma kina Ina a Abuja din ni fa hankalina ba a kwance yake ba,Naila tace Yaya ka kwantar da halinka kamar kayi bako ya mutu, ba abinda zai faru inshaallah,Ina gidan su Beauty,yace to kiyi zamanki a nan Banda samarin banza,Banda daukan fansar Nan kiyi hakuri Allah zai saka miki,Naila a ranta tace nima ai Ina so na dawo gida na zauna a gaban iyayena ya kamata a kai Mummy gidan yari na samu nayi free,a fili to tace kawai. Tana kashewa ta turawa Chikar gayu 100k sannan ta kira Umma suka gaisa tayi mata Allah raya tace Umma iceko lafiya kike? Umma tace sosai ma sai dai yaron nan Mohsin nake tausayi wlh Kinga bashi da kudi gashi a tsakiyar wata,gashi shine zaiyi komai a gidan nan abin Nan Yana damuna duk yaron bashi da sukuni ga gidansa ga gidanmu,ni kudina na biyawa su Hidaya kudin term a haka ma bashi ake bina,Naila tace Umma Inda naje Abuja na samu aikin yi har an fara biya na albashi ma sannan Baban Beauty ya bamu kudi da yawa Umma kirki ne da shi,Umma tace Allah? Naila tace Allah a gidan wasu attajirai sai shegen kudi,yaron gidan sunansa Ashraf dabban kudi ne da shi, rabona nazo ci,Spark ya kalleta yayi dariya a ransa. Ki fadawa Yaya zan tura Masa kudin,kema ki tura min naki na saka miki wani abin,Umma tace mashaallah na daina zagin yarana daga yau Allah ya miki albarka naga ranar haihuwa,ai kuwa haihuwa yanzu na fara,na dinga haihuwa kenan cewar Umma,Naila tace dan Allah a'a ki hakura haka,yanzu idan nayi aure shike nan ana yi min ciki kema ana miki Umma bazan ji dadi,sai kace akuyoyi,mijina ai sai yaga iyayena a mutanen banza,Umma kowa aka ganshi da ciki an San me yayi Dan Allah Umma ki rufa min asiri ko zaku yi abinku kuyi Allura,ni bazan hanaku kwalbewa ba,kinga ba wanda yasan me kuke yi,Umma ki rufa min asiri Dan Allah nidai shike nan sai mijina yaji uwata da ciki,abin kunyar da akeyi a boye ya fito fili. Umma tace Allah ya shiryeki Naila na rasa ma me zance dake,yanzu na daina zagi Allah ya shiryeni,to nidai kiyi Allura a tsayar da ita idan kunyi abinku ma ba Wanda ya sani. Dama Umma da son a bata kudi ko masifa Bata yiwa Naila ba,taji kudi sai dai tace Allah ya shirya,Nan take ta tura, Naila ta tura mata 50k,ta turawa Mohsin 150k,ta turawa Abba 20k a accnt din Mohsin tace ya bawa Abba,Mohsin yace aikin uban me kike haka da zaki samu kudi? Naila tace ,Yaya wallahi ba cinikin Bado na nayi ba,ba Wanda ya siya,abina yana Nan yayi kwantai Ina ta fama da shi an rasa me siya ya aureni ma wlh,zuwa dare zan kiraka na Maka bayani,yace Ina jira baza mu taba kudi ba sai kin mana gamsashen bayani,tace to sarkin tarbiyya wai Kai na kwarai,dariya Mohsin yayi yace oh Naila case wannan fitsara yaushe zata daina ne ta kashe wayar,Mohsin yace bari kiyi auren yarinya miji zai kashe bakinki. Spark Yana jinta bai nuna yaji ba Yana latsa waya Yana kora tea dinsa,sai yanzu yake sake jinjina Tantiranci Naila yace Umma guda take fadawa haka yo aini Alhmdllh nayi dace,dama bana son mace wani Sumi Sumi nafi so me ji da balaga da iskanci Yar Karuwa Karuwa haka yawwa tafi,dawowa tayi ta zauna tace ya naga baka cin chips din ne? banza ya mata. Ta kalle shi kawai ta hada nata ta ja plate din nasa gaba ya janye abinsa ya dawo da shi gabansa ba tare da yace komai ba,Naila a ranta sai murna take tace yaji dadin girkina wayyo,kasa rike murnarta tayi bata San ma ta saki murmushi ba da sauri ta rufe bakinta da hannu ta mike tana rufe da bakinta kamar wacce zata yi amai duk da ta rufe bakinta idonta da fuskarta ya nuna lallai dariya take yi,da sauri ta nufi hanyar bedroom,tsawa ya mata kee....ta juyo da sauri yace wa kike wa dariya,tace uhm uhm zuciyata ce take shi,ta shige bedroom da gudu. Dariya ma ta bashi yace yarinya kamar Aljana,zama yayi tare da shafa cikinsa yace har yanzu banji sign na wani ciwo ba bata sa komai ba maybe,ko sai a hankali zai ci jikina cuta ta kamani,Ido ya zaro shi kadai yace mutuwa Allah ka taimakeni sai na samu yarinyar nan nayi harkoki,Spark ango ahh ranar tab sai harkoki. Naila wayarta ta manta a dining,daukan wayar yayi ya duba missed calls Wanda tayi waya da shi yagani ta sa Darling,number din yayi sauri ya dauka ya shigar a wayarsa sannan ya ajiye mata wayarta,sai da ya gama karyawa abinsa Naila tana dakinta wata Yar aiki ta shugo tare da gaida spark ta fara gyara gidan,ba a gidan take kwana ba kullum zuwa take tana gyara gidan Banda dakinsa. Dakinsa Kuma da kansa yake zagewa ya gyara kullum ko da safe ko da yamma idan ya dawo daga Office. Kamal ne yayi Sallama ya shugo palon, Spark Yana zaune Saman wani Lilo da ake sashi a palor can bangare daban me circle Yana ciki a zaune Yana danna waya lilon Yana Lila shi kadan kadan,Kamal yace ya akayi suka gaisa yace please zo ka rakani unguwa,da safen nan? Suna haka Daddyn su Asmau ya shugo tare da yarsa kanwar Asmau wacce ake kira da Wahida,Spark yayi mamakin ganinsu a gidansa,kallonsu yayi kawai,Mahaifin Asmau zuwa yayi gaban Spark cike da nadama,Spark yace Ina Kwana,Bai zaci zai gaishe shi ba yanda Spark yake ji da tsageranci,amsawa yayi yace dama zuwa muka yi mu baka hakuri Dan Allah ka yafe min,Na yafe Maka cewar Spark,Daddy da mamaki yace haka da wuri? Spark ya furta ai Dan Adam ajizi ne dukkan mu muna kuskure,share kawai ya wuce Allah yaji kanta. Wow Mahaifin Asmau ya furta yace ga kanwarta sunanta Wahida indai har kana sonta zan baga ita,Wahida itama kyakyawa ce wankan tarwada,Shekeke Spark ya kalleta bayan sunfi kusanci ma da Wahida,tace Ina Kwana Yaya Spark ,ya amsa,Daddy ku zauna mana,kujera suka samu tare da zama,Naila ya kwalawa kira chef...fitowa tayi da alamu ma bacci ta fara,yace anyi baki,Naila ta nufi kitchen ta shiryo kayan motsa baki ta kawo musu sannan tace Ina Kwana ta gaida Daddy,ya amsa da fara'a, Wahida kuwa wani haushin Naila taji sai harkarta take faman yi tana turo baki,itama Naila Wahida take gallawa harara kamar idonta zai fado,yanda take hararsa yasa Spark a ransa yace bala'i kar dai idon ya fado ki min asara,bedroom Naila zata koma yace Zauna,Kamal shi kanshi kallon Naila yake ta faman yi Kamar ya Santa. Waje ta samu ta zauna,tana kumburi,Spark yace zuba musu mana kin zauna kina kallona,Naila ta Kalli Spark a ranta tace wayyo Bai San nice Jamilunsa ba ta mike ta zubawa Daddy shi kadai,yace ki zubawa Wahida my wife to be,Wahida da sauri ta dago kai sabo da ba zato abin yazo mata,Daddy farin ciki ya kama shi yace na gode Dana Allah ya Maka albarka,Wahida sai wani murmushi take burinta ya cika. Naila daurewa tayi ta zubawa Wahida lemon ta mika mata,Naila ta ajiye a wajen ta mike da sauri fuskar nan kamar hadari,Spark yace mika mata a hannu mana kina Bata mata lokaci,kallonsa Naila tayi idonta ya ciko da kwalla ta dage ta maidata bata fito ba,ta mikawa Wahida ta rike,zata wuce Spark yace Zauna su gama ki kwashe,dawowa tayi zata zauna yace on the floor ko bakya Jin turanci a kasa,Naila ta koma kasa ta zauna a ranta tace idan Sanyi ya sake kamani ai Kai ka jiyo waye zaiji dadin idan Kuma Sanyi ya min illa ka ragewa kanka dadi bado zaiyi Sanyi. Suna Dan Sha Daddy ya umarci Wahida yace taso mu tafi,Spark ya mike Yana sani ya dinga kallon Wahida shi a zahiri bata birge shi amma haka yake kallonta ala dole Yana wani Jin dadi,Wahida kuwa a ranta murna take tana Jin tafi ko wacce mace a duniya Spark sai wani kallonta yake kamar ta zuba ruwa a kasa ta Sha,Kamal Yana kallon Spark Yana mamakin abinda yayi duk da bai gane Naila ba shima dai Yana zargin ya Santa. Har mota ya rakasu,Daddy yace Inshaallah zan kira Mima na gaya mata komai,Spark yace ba damuwa,dawowa yayi ciki tare da Kamal suka haura sama,Naila tana kallonsa sai lokacin ta mike da kyar jiki ba kwari ta shige bedroom tare da fadawa Saman bed,tana tunani abin duniya ya isheta. Kamal suna shiga ciki yace me yasa kayi haka ya zaka ce kana son Wahida,me zaka yi da ita kasan a sanadin Asmau ubansu ba rashin mutuncin da bai Maka ba,Spark yace tsaya Kaji ya zauna ya bawa Kamal labarin Naila kaf,Kamal yace Kuma itace Jamilun da Mummy tayiwa sharri? Spark yace ae,Kai wai tunaninta tunda ta canja kamanni bazan ganeta ba ashe na zama dakiki ma,Kamal ya dinga dariya yace sai yanzu na gane zancen Ashe ba namiji kake so ba macece,kaga kuwa wannan idan su Mima suka ga Yar kanwarsu ce dole su yarda aurenta zaka yi su baka ita,Spark ya furta ai Ina ganinsa yazo da ita bani hakuri nasan me yake nufi wato naga kanwar ko zan sota ,Kuma in suka bani ita aurenta zanyi ba ruwana, Naila sai ta gane kurenta a gidan Nan,gashin kuma Kuma zanyi mata sai ta gaji da kanta tayi bayani. Kamal yace to ni bana fata ka auri Wahida Ina taya Naila kishi,ai ita Bata damu ba,in ba mace ba ma da gajeren tunani ai sai tazo min a Jamilunta muyi magana muyi aurenmu mu wuce wajen,yanzu da aurena tayi tazo gidan Nan ai da tuni da Dana a cikinta,Kamal yayi dariya yace duka duka yaushe tazo ko da kwana bata yi ba, dariya Spark yayi yace Kuma ita tayi girki naci abina Ina ci Ina fushi,wlh kasan cin abinci ana fushi abin dariya gare shi to kana tauna Abu Kuma kana fushi gwada ka gani, Kamal ya gwada kuwa sai dariya,yace haka kayi Spark? yace ae mana. Naila kuwa tana kwance tace wato ma budurwa yayi ai shike nan,Kuma bani tashin Hallare wlh naga da uban da za ayi auren,bazan tashi Hallaren ba, sai 11am ta fito tare da shiga kitchen ta Dora girki,fitowa tayi ta samu me gadi ta mika Masa kudi tace kasuwa zan aikeka,yace to Hajiya ta Lissafa Masa abinda zai siyo mata ya karba ya tafi ta koma kitchen tana yin tuwon shinkafarta,har a YouTube take sake kallon miyar da zatayi,duk ta gigice ta hada zufa sabo da kawai tana tuwo,kafin ta gama ya kawo mata sakon ta fito tsakar gida zata karba ta samu Spark da Kamal sun fito,tace Ina yini dazu na manta wlh ban gaishe ka ba,Kamal ya amsa da fara'a Yana kallonta,sanye take cikin doguwar rigar material black and maroon ta yafa siririn mayafi a kanta,farar kafarta sanye da slifas me kyau,Kamal sai kallon bayanta yake data juya,Spark yace bana son wulakanci wlh zaka daina zuwa gidan nan kazo har gida kallonta ni bana so,ya Bata rai Kuma,Kamal yace alakoro na kalla,tsaki yaja yace na fasa rakaka unguwar wlh,ya juya ciki abinsa,Kamal yace Allah ya shiryeka ya shiga motarsa ya bar gidan,Naila tana kitchen ta bude fridge tana dubo kifi Spark ya shugo ciki,fridge din ya nufa zai dakko abu bata San ma ya shugo ba,sai Jin mutum tayi a bayanta kamar zai hau bayanta ta goyashi haka ya mata ya manne da ita yasa hannu tare da bude kasa ya dakko lemon gongoni ya juya ya fice abinsa,ya wani rungumeta sosai amma ya kama masifa matsala kina tare min hanya. Sororo Naila tayi ta tsaya tana kallonsa jikinta sai rawa yake tace a hankali wayyo dadi sai naji Ina marmari....marmari nake sai naji Ina so a taba Bazookas dina....lekowa tayi a hankali a boye ta yanda bazai ji ba tace Spark wlh nice Jamilunka, Spark Yana zaune a Palo yaga ta leko tana magana cikin rada shi baya Jin me take cewa,dariya ta bashi ba shiri ya murmusa,Ido suka hada ta koma kitchen da sauri. Naila dai Spark ya bari da tsumar jiki, jikinta Yana ta faman rawa,tsumi ya motsa ta Dade a tsaye kafin ta iya ci gaba da aikinta, tana gama tuwon a leda ta kwashe ta shirya a flask sannan ta fara miyarta ta Ugu da gyada. Fitowa tayi ta wuce shi a Palo ta shige bedroom tare da furta Bazookas na jira,Bai gane mene Bazookas din ba,ta sake fitowa ta tsaya Jikin kujerarsa da yake zaune tace a kawo abincin? Kai kawai ya daga mata,taje kuwa ta shirya Masa a dining sannan ta wuce bedroom . Daddyn Beauty ne yace ta shirya sun gama magana da mijin da ya zabo mata zaizo yau ta ganshi idan yayi mata shike nan,tace Abba waye? Yace yarona ne duk abinda ake neman a wajen namiji na gari to wannan yaron yayi,Yaronka Daddy? Ae yarona nane a shagona Dake kwari yake zamar min,bashi da kudi amma inshaallah zan mallaka masa komai ke sabo da ke ma zan iya bar Masa shagon nawa yaci gaba da juyawa,na yarda da amanarsa,yaron kirki idan baki aure shi ba kinwa kanki,Beauty dai ba wata murna haka ta shirya tayi kwalliya cikin dinkunanta data karbo sababbi ta saka shadda blue black me kyau ta Sha dinkin straight skert da riga,zuwa Yamma 5pm me gadi ya shugo yace Hajiya karama kinyi Bako,tace waye? Yace wanda Abbanku yace miki zaizo,kaishi palon Baki kace gani Nan,yace angama ya fice. After 5mnt ta nufi palon ta shiga da sallama matashin ya Sha wankan shadda arsh yayi kyau iyakar kyau,Beauty wani farin ciki taji ganinsa matashi kyakyawa da alama duk kuwa da bata ga fuskarsa ba,zama tayi a kujera suna facing juna,a hankali ya dakata da danna wayar ya dago a nutse,gaban Beauty ne ya fadi,da mamaki tace Ina yini? Ya amsa tace yasu Mama? Suna nan lafiya, wlh kana bala'in kama da wata kawata Naila,Mohsin yace kin Santa ne? ae a prison muka hadu,ta fara bashi labarin Naila yanda ta yaudareta a matsayin Jamilu,Mohsin murmushi yake yace oh kece Beauty kika bata kudi da waya ko,tace ae nice wai Kai Dan uwanta ne please? tace dama Kaine Mohsin din? yace ae nine,tace mashaallah,murmushi yayi,Beauty ta tsura Masa Ido tace Allah me Iko kawai Naila haske ta fika kadan amma kamar da kuke ta baci, Mohsin yace hakane,shi dai Nan take yaji Beauty ta shiga ransa bata da shegen iyayi da girman Kai irin na Yan matan yanzu,mikewa tayi tace Ina zuwa taje ta kawo Masa kayan ci da Sha,tace sai naga kamar mun dade sanin juna sabo da na Saba da Naila. Mohsin ya kalleta sosai ta gama tafiya da Imaninsa,yace Daddy ya fada miki Ina da aure Ina da mata da Yata daya zaki iya zama da kishiya? Beauty tace ai ni bana tsoron kishiya ko wacece ita,tace ai a wajen miji ake nuna isa,a nan ake gasa,idan ta saka mini skert ni da pant zan fito af mu a fada mana iya shege,mu muke da sirrin kula da miji, Mohsin yayi dariya yace uhm uhm bana son kuri karki kije ta miki kafa,Beauty tace za a gani tun yanzu ka fada mata ni bani da fada idan tazo da sauki taga sauki idan tazo da iskanci na iyashi page by page zan dinga bude mata nawa. Dariya yayi yasan yarinta ce kawai,yace to wacce irin kulawa za a min? Beauty ta danyi kasa da Kai ana rufe fuska a hankali tace sai nazo gidan bazan fada maka ba yanzu karka manta hularka sabo da farin ciki, yace ke kin san me akeyi ne ma sai dai na koya miki,girki kika sani da shara,Beauty tace me ka Mai dani yarinya ko me?, Yace ai ke gidanki daban Daddy yace ya bani,tace no da Aunty zamu tare ai gidanka ne ba nawa ba karka ga wai ubana ne ya baka kace wai nawa wlh ba nawa bane,ba ruwana ban San alakarku ba, yanzu ya hada mu, kaga kuwa duk abinda ya Maka badan ni bane,idan haka ne ma ka Maida ita Uwar gidanka can ni a gyara min Wanda take ciki ai nasan gidan har kofar gidan na taba zuwa tare da Naila gidane me kyau wlh. Mohsin sai yaga hankalin Beauty sosai yaji ta Kara shiga ransa Kuma ta birge shi matuka. Kamar sun Saba haka suka dinga hira sosai sai wurin magriba yace zai tafi,sai lokacin tace ban gaisheka sosai da ladabi ba, na manta,dariya suka yi yace a haka za a kula da mijin? tace sai naga kamar Naila ce mun Saba hira,karki fada mata kinji ki bari ta Sha mamaki,Beauty tace to shike nan ta rakoshi,ya hau machine dinsa Wanda yasha wanki,ya wuce. Beauty ta koma ciki tana ta murna tayi Miji itakam, Chikar gayu ta kira tana bata labari,Chikar gayu tace inye yan mata an dace, Yayan Naila ne tab to ya kika ganshi? Beauty tace haduwa za aci uban love,Allah ke? Chikar gayu ta tambaya,tace hmm Yana da mata wai Ashe,Chikar gayu tace to mene Ubanta zamuci kawai idan tace zata mana iskanci,Beauty tace ah zata karba matukar tace baza a zauna lafiya ba to sunanta sakakkiya domin tabarar da zanyi a gidan nan ta baci shi yasa nake so a hadamu gida Daya taga salon Yan gidan yari,kyankyasar gidan yari,Chikar gayu tace ke dai bari har naji ma ni ta fita an sake ta,ai baza ta iya zama dake ba,Naila ta bani labarinta tace Dan iskanci wai idan taga dama sai ta bude nono a tsakar gida tana yawo haka,Beauty tace Ashe Mohsin zai Sha kallo nonuka hudu a tsakar gida yaga ta kansa,rabu da ita ai sai mu bude masa hudu rigis,tana budewa zan bude nima Abu kowa da nasa,Chikar gayu tace yawwa mu da muka iya girgiza shi,Ashe gasar Nan tamu zata yi rana oh duniya kinji kishiya dai dai mu,suna dariya Beauty tace ai yanzu shuru zanyi kamar saliha sai na shiga zata ga karuwanci kin san Allah dama ta tanadi kudin mota domin ta kulla da yaji kenan,ita da yaji sun daura kawance,iyayenta sai sun gaji da maidota gidan miji,Chikar gayu tace ki tabbatar an hadaku gida Daya dama Naila tace bata da mutunci,idan ta miki kawai design her face,Beauty tace yawwa mu baza mu cuceta ba sannan ba ruwanmu da ita amma tana fara iskanci a hankali zan jawo Dictionary Dina na rashin mutunci chapter by chapter zan dinga budewa a hankali Ina koya mata Ina koya mata a hankali sai ta haddace shi tsab. Chikar gayu tana dariya tace yawwa tawan ba wani shege,a nuna mata lallai fa munje gidan yari mu ba irinsu bane da suka zauna a iya gida,shi yasa Naila take birgeni,ai ba a Kai banza gidan yari cewar Beauty, taci gaba tace dama nifa yanzu kadan nake jira abokin mutuwa nake nema,na Dade bamu fafata da wata ba,Chikar gayu tace ke dai bari rashin fada da tashin hankali Yana damuna,na gaji da hakuri kowa salihi a gari na rasa Tantirin da yazo daidai Dani,daga Naila sai ke sai ni haba mun wani zama kawaye bama fada kullum sai mutunci a gaskiya mutuncin yayi yawa. Gidan yari Washer ne Wanda ya Rabauta da pant din Tantiriya ya fito daga wanka sanye da wandon Naila da tabarwa Malam Sharu a haka daga shi sai pant din Naila ya fito Yana karairaya ya nufi dakin su Malam Sharu,suna karatu ya shiga tumbur sai pant Yana karairaya yace Salam bayin Allah bakwa gajiya ne, kunfi kowa karatu amma Yan banza ma sai ficewa suke daga gidan suna barinku bayin Allah,ku dinga sararawa kanku Dan Allah,wlh ni tausayi ma kuke bani dan dadin duniyar nan bakwa ji,ya kuka ganni?nayi kyau Dan Allah? Allah dai yayiwa Jamilu albarka kaji dadin da nake ji kuwa,su Malam Sharu suka Kalli washer suka ce Allah ya shirya. Yace Ameen Yana fari yace tunda nasa wandon Nan nake kawowa,kayi asara Malam Sharu daba saka ba,yo yanzu Nike Nan a wanka,Ina sakashi kullum sai na jini a harka wlh tallahi abin yayi,daga sashi nayi wanka ya Kai biyar,Scoler ne ya shugo ahhh washer me zan gani gaskiya kinyi kyau ahhhh Dan Allah in ka gama dashi Ina son kwance,Jamilu guda ta saka a bar so a bar kauna Ohhh ni yasu wai idan ka gama wallahi Ina son kwance nima na kwashi tabarakina. Washer yace akwai wani kamar a kayan nata duba ka dauka kaima kaji ,Scoler ya sake bude kayan Naila Yana bincike ya dakko wani pink yace kalar ta birgeni irin tamu,wlh sai naji wani rassss nima bari naje na chake,ya sake daga pant din yace nida falmaran haba sabo da Allah wannan duwawun na Jamilu ai dole sai katon wando oh,lallai sai kace bodin mota,juyawa sukayi tare da ficewa. Suna fitowa suka hadu da Goje ya kallesu suka ce Goje Dawa Dawa uban Dawa, kaga Scoler ma ya Rabauta,Goje yace shashashu ana neman wajen da kansa kun kare a abinda ake sawa a wajen, Kuna hauka,au Baku hakura da Jamilu ba har yau? Goje yace never wlh sai ta dawo gidan nan ai mun kafa mata kahon zuka,ita muke so,Kuma kullum a cikin fafutukar nemanta muke sai mun samota yanzu ma mun sa anyi gabas ana nemota,Dariya Scoler yayi tare da furta wata sabuwa inji Yan chacha Kun dorawa kanku aiki,ke kiji Dan Allah washer wai sunyi gabas nemanta,Washer yace to Allah yayi yamma da Naila su suyi gabas din. Bangaren mata kuwa Mama data kashe Asmau Bata Saba da wahala ba amma a nan gashi nan ta shiga wani hali,ta rasa Inda zata saka kanta,ga Yan matan ciki basu da kunya,duk da Yan uwanta sun sa an maidata layin manya vip amma Ina sam,duk ta rame tayi duhu,ga sauro Idan dare yayi haka zata fito tayi ta birgima tana susa ita ga Yar Madara,akwai wata matashiya a ciki ta sa mata ido kullum da dare idan ta fito ta ishesu da wayyo sauro ta kwanta tana ta malelekuwa a kasa sai yarinyar tazo tayi ta Sosa mata jiki tana waka a Sosa...a Sosa..har wasu suma ko wacce tazo wucewa sai ta Sa hannu ta yakushi Mama tace a Sosa sannan ta Kara gaba, ayi ta dariya,har suna suka sa mata Mama Comedy, tunda taga haka ta daina wannan iskancin bata fitowa. Umma kuwa tunda ta haihu yaranta idan suna gida suke yin komai,idan Kuma suna makaranta Hashimu Dolo ke yi,yau ma da yamma ba kowa a gidan ana saura kwana biyu suna,sai shi sai makwafta da suke ta shugowa,shugowa yayi wasu mata su biyu suna zaune suna hira ya kira Umma da Yar Inna me kike so yanzu a dafa ruwan shayi ko kuwa kunu zaki Sha? Umma tace a'a Abban Mohsin ruwan shayin dai kunun kanwar nan na jiya daka dama min yayi zafi da yawa,yace haba Yar Inna yo ai sai ki fada nazo na fifita miki,su dai mata Yan barka suna Shan kallo wasu ma sabo da Hashimu da Umma suke zuwa gidan wai su a dole masoya, ita kuma Umma Dan ace ta mallake mijinta take ta wani goyawa Hashimu baya,ba a dade ba Hashimu ya kawo flask na ruwan zafi ya ajiye a gefen Yar Inna yace Yar Inna gashi,ya duko yace Yar Inna wanka fa yanzu zakiyi a hada ruwan ko sai anjima? Umma ta shagwabe tace ni sai anjima kar a dafa yanzu,Abba yace sorry sorry Allah ya kaimu,ya fito ya zubo mata danwaken da yayi a plate ya kawo yace a kawo Maggi? tace barshi haka,yazo ya dauki new Baby tare da shigewa bedroom da ita. Matan da suke zaune suka ce wlh ke dai Kubra kinyi dace ki godewa Allah,irin wannan mijin ba kowa ke samu ba,sai kace Jinin larabawa soyayya bata tsufa,Umma tace to kana zamanka da mijinka lafiya ya kawo biyar ka kawo goma ba a San ya kuke zamanku ba mutane a dinga cewa ka mallaki miji,dariya suka yi suka ce ai gaskiya ce kin mallaka shi Kubra. Abba yana jinsu suna zancen mallake miji,yace a'a na tuna da Batoola wlh aure zan Kara fa Ashe, ya tuna ya fito ya mikawa Umma yarta yace riketa zanje wajen Batoola ni wlh sai yanzu ma kuka tuna min zan Kara aure, dariya ta kama matan nan amma ko ba komai Umma tana shanawa duk da dolancinsa,mutum zai Kara aure amma ya manta ma,suka dinga dariya. Mohsin kuwa sau uku Yana zuwa zance wajen Beauty ba Wanda ya fadawa,sun shaku sosai da sosai,wani mugun kaunar juna suke kullum baya shiga gida da wuri sai yasha soyayya a waya da ita,sai yanzu yake Jin kamar ma yanzu ya fara soyayya a duniya Beauty ta tafi da Imaninsa,ko ta Hanan baya yi,kullum suna manne a waya da Beauty,haka Idan Yana wajen aiki,Hanan dai Taga duk ya canja mata amma bata taba Jin yayi waya da wata a gidansu ba,ta rasa gane kansa Sam sam,gashi da Yana yin Sallar Isha yake dawowa yanzu ya daina,watarana kuma sai taga da yamma ya dau wanka na gaske ya fice,shi Kuma Mohsin mamaki zai bata sai an kusa bikinsa da Beauty zai fada mata,ganin haka Hanan ta fadawa babarta abinda Mohsin ke mata yanzu,tace zanje gidan Malam sani na karbo miki rubutu kin san dangin Miji idan suka saka gaba to sai sun ga bayanka. Naila kwananta biyar a gidan Spark tunda yasan me ya hada mata sai ya daina fushi kullum tayi girki yaci ya koshi ya fita idan ya dawo da ita yake tozali kamar ya lasheta haka yake ji,yawan kallonta da Taga Yana yi sai Naila tace to ko Hallare bata kwanta bane nifa mutumin nan tsoro yake bani, fitowa tayi sanye cikin atamfa riga da skert tace bari na gwada na gani Hallaren bawan Allah Nan tana aiki ne ko bata yi, Yana kwance a Palo tazo cikin damammen skert ta fara mopping wajen Kal Kal dashi tace Sir zanyi mopping ta dawo gabansa,mikewa yayi zaune Yana chanja channel tana gabansa ta duka tana mopping,Spark yace wayyo kabarin me tatsine,Naila tana yi tana girgiza tana goge waje daya,Spark sai hadiyar yawu yake a hankali yace aure taho Dan Allah,aure kana inane wai,duk ya wani rude, Naila ta matsa sannan ta juyo tare da kurawa Hallaren Spark Ido a wando tace Kai Sir abarka....tana zaro ido,yace what? Mikewa yayi tsaye,Naila tace Subhannallahi maganina baya aiki wlh ka ganta Kai Kai Kai Inci nawa ce? Kallon Inda yaga Naila tana kallo yayi kunya ta kamashi shi sai yanzu ya gane ma abin da take kallo,dariya ta bashi yace inchi tara ce,ko kina so? Kai ta fara sosawa tace ae,a'a,ae,a'a. Tsaki yaja ya wuce sama Naila ta bishi tace tsaya sir,a ranta tace Kai maganina bayayi wlh,Sir tsaya mu gani. Spark harda karawa da gudu yace ni wannan na rasa gane mata,dariya ya ba Naila ta dinga dariya tace kan uba Zuru sunan wani gari. Washe gari da yamma Taga yaci wankan da Bata taba ganin yayi ba,mamaki ya kamata,sai ga Wahida taci gayu ta shugo,sorry Baby na ajiyeki kina jira,tace ba komai my love muje, Spark yazo a gaban Naila ya rikewa Wahida hannu,Naila tayi sauri tazo ta raba hannu ta fisge hannun Spark,idonta ya ciko da kwalla,tana Ina Ina tace am...um....wallahi ...nice....nice...hannunsa ya kwace yace muje suka juya zasu tafi ta jawo Spark da karfi,ya kalleta,tace zo muje kaji...hannunsa ya fisge...gabansa ta tare da gudu ta tsaya,taki magana Kuma,gefe ya tureta zata Fadi yayi Maza ya rike abarsa wai kar ya Fadi yace matsa ransa a bace,matsawa tayi tana kallo suka fice,Naila tace bazan yi kuka ba ta daure dai bata yi kukan ba,amma zama tayi ta kasa magana. Sai dare ya dawo ta kulle shi a wajen Yana ta knocking tana Palo ta zauna ranta a bace haka ta mike sanda taga dama sannan ta bude Masa ta koma a fusace ta zauna,ya kalleta kawai yace Wahida tace a gaishe ki,ko kulashi Bata yi ba,ya sake cewa tace kin iya girki,shuru tana fushi idonta ya ciko da hawaye,mikewa tayi fuuuuu tayi cikin bedroom, dariya ya zauna ya dinga yi yace saura ki cire hular gashin da kanki,ai kuwa kamar ya sani Naila sai gata ta fito ba hular gashi da kanta a bude ba glass wai Dan ya ganeta,Spark ya nuna Sam bai gane wace ba,aransa dariya yake kamar ba gobe,Naila ta zuciya tace gobe inshaallah zanje saloon a sake yi min Daadaa zansa kana nan kayan Maza na gani ai dai dole ya gane Jamilu ce. A dinga sharhi Dan Allah Kuyi hakuri fa wlh Uzuri ke rikeni Kuma Ina so na muku da yawa ne. A rike Amana fans Dan Allah karku fitar badan halina ba Dan Allah. AsmaBaffa [12/16/2023, 8:05 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 🏫 TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 56-60 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Mom Khalisat Alhmdllh for everything Aisha Umar Ummu Maryam Faeeza Golden pretty Hajia Baba Nunuwa Maman Samha Hey lovelies Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari? Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa? Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income? Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa? Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din https://wa.link/49vn47 Sai da yayi wanka ya fito Yana zuba kamshi cikin kananan kaya marasa nauyi wasu sky riga da dogo wando wasu milk,Naila tana zaune a Palo kallo takeyi abinta yazo ya zauna ya Sha kyau,kallonsa ta sata ya mata kyau sosai tace Kai gaskiya bazan bari Ina kallo a kwace shi ba mene ma amfanina wai ne Ina mace,har sai na koma nayi Daadaa zai gane ni,amma dai nayi nayi kitso mana na Yan gayu kitso dai ai Yana fito da aslin fuskar mutum,to ko kayansa zan saka,a'a me ya kaiki calaba zanyi,tana ta tunani yayi magana ya Kai sau hudu bata ji ba,sai da yayi da Dan karfi yace keeee Cheffff.....Juyowa tayi da sauri yace me kike tunani haka? Naila tace Babana na tuna idonta ya ciko da hawaye ,wayarta ce tayi kara ta duba taga Mummy,dagawa tayi tace Hello,Mummy tace Nasiba Yankan Kauna na samu labari me dadi,bugawa nayi in miki godiya aikinki Yana kyau,kinji har ya samu mata yanzu ma zancen aure akeyi wlh dangi ana ta murna Kuma gata Yar uwarsa,Naila wani bakin ciki ya cikata ta daure tayi murmushin yake tace ai aiki Yana kyau a ranar kaka yazo da kansa Alhmdllh,sabo da haka ana daurawa zaki ji Alert inshaallah,ke ni sabo da murna ma ranar zan Kara miki kudi,ke sai dai ranar daurin aure tace na gode su Mima duk zamu samu lokaci har gidanku zamuje godiya,tace Allah ya kaimu. Tana kashe wayar ta zamo daga Saman kujera suuuuuuu ta dire gwiwoyinta a kasa ta juya tare da kifa kanta a Saman kujera tana Dan danne hawayenta, Spark yace lafiya? ba komai ta furta, yace to me kika dafa? Tuwo,yace wai Baki da wani girki sai tuwo,ni bana cin tuwo ko yaushe,taya za ayi ta yiwa mutum tuwo a gida,kawai ma Dan na taba zama a gidan yari ne amma ni a baya ma bana son ganin tuwo,kullum tuwo miyar taushe,tuwo miyar kubewa,kuka,gyada etc oh can't realize that I'm tired of eating tuwo? everyday tuwo,tuwo tuwo for God sake,bazan ci ba ni,Naila tace tayi dadi miyar,yace komai dadi bazan ci ba,kiyi min Briyani rice,ko pilaf rice,Naila tace Biryani Kai Dan India ne? Sannu sai ka bari kaje India Kaci a can ni in ba a film ba Ina na taba Jin Biryani,sannan pilaf take ko me a bakinka na taba ji yau,ni Yar gargajiya ce,yace to dafa min Indomie amma indai tuwo ne bazan ci ba. Tashi Naila tayi ta shiga kitchen ta sake duba YouTube yanda ake dafa Indomie ta Sha hadi,ta Dora Indomie ta dafa kwai kawai guda takwas,gefe ga Indomie tana dafawa,harda yin jajjage,aka yanka albasa me lawashi,carrot,da green beans duk a ciki,kafin ta kwashe ta bare dafaffen kwanta sannan ta juye Indomie a plate tare da jera kawai guda uku a tsakiyar Indomie,ta dakko wani dogon green chilli ta wanke ta saka shi a haka tsaye ta tsakiyar kawai ukun,ta wanke ganyen salat ba tare data yanka ba shima aka jera su a bayan green chilli sai tayi Yar flower dinta a tsakiyar girki,aka soka fork a gefen ta fito irin gwana tayi girki,Spark tunda ya hango plate din daga nesa da ganye falaa ya dinga dariya a ransa a fili ya fuske,ta kawo tace gashi. Karba yayi yace professional cook ah'ah wannan girki haka,Nail tun kafin yaci ta zuba masa Ido tana so yaci taji da dadi,Spark yayi spoon Daya yaji tayi dadi yace best chef in the world,this Indomie sweet woooo ah'ah,Naila sai murna tace style nayi tana wasa da yatsunta yace kin iya,kitchen ta koma ta koma, ta kwaso kawai biyar a plate ta zauna tana cin abinta,yace to wannan girki irin na kasar waje daga china kika koyo ne? Naila tace Allah ya kiyaye ai mu sai dai a kwaikwayeni badai na kwaikwayi wani ba,Spark ya ciro ganyen salat Daya yace to wannan ya ake Masa? Naila tace kamar ba Dan gayu ba gutsira zaka dinga yi,Spark ya balli salat a ransa yace na koma cow yau, Kuma kace baiyi ba aji haushinka ya zanyi so ne ya ja min ya cinye salat Yana cin Indomie,green Chili kuwa daukewa yayi ya boye a kasan kujera kar tace bai ci ba salat sai ya cinye tas da Indomie,Naila ana ta murna tace zan sake dagewa amma da ya kushe bazan yi ba. Abba direct gidan Malam Isa ya tafi abokinsa akan suje zance wajen Batoola, Malam Isa yace wannan mayaudariyar Kai baka San ma me tayi ba? to tayi aure tuni yanzu idan da rabo to an samu. Abba da mamaki yace Batoolar? Yace kwarai kuwa,Abba yace to shike na itace tayi asarar samun miji Irina,amma Batoola ba karamar asarar miji tayi ba,har Ina cewa kwana biyu idan na aureta zan huta da fadar sunan Kubra sai aji Ina cewa Batoola amma kullum kiran sunan mace daya Kubra zo,Kubra yi kaza, Kubra kaza,amma idan na Kara ai na huta da kiran sunan ko da na kwana biyu ne,Malam ya isa ya dinga dariya yace dama Kai sabo da ka samun canjin kiran suna zaka Kara? Abba yace Allah ya Gani da ace Batoola sunanta Kubra to ko sonta bazanyi ba,fadar sunan ya isheni haka kullum babu ranar banza sai nace Kubra,amma Batoola ta cuceni da na tsaya na koya mata yanda ake hada jullof da kifi yanzu wani zata je ta dinga dafawa,Malam Isa dariyar abokinsa yake yace sunan Wanda ta aura Usman,Abba Yana ji to su karanta ita da Dan Usmana,dama Kubra ta fita komai,ai Yar Inna itace mace dama Batoola har wata macece,Yar Inna Inda kasan a hadisi aka rawaitota bata tsufa,sallama yayiwa Malam Isa ya koma gida,Yana shiga gidan ya iske Umma ta fito daga wanka tana bawa Jaririya nono,ya Kalli nonon yace Yar Inna ki dinga godewa Allah,Kalli Mohsin harda matarsa da yarsa amma Kai ba Sha nonon ba,Kalli Naila dan Allah ta saki Hidaya ta karba,itama ta bawa Aslam ga yanzu da Jaririya ta Kuma karba ai ke wlh macece,Umma tace Kai ni yi min shuru yanzu fa kace aure zaka yi,Abba yace to na fasa nayi mata fata fata nace kar ta sake kulani ni ke nake so,Umma tayi dariya Abba bai San Umma tasan Batoola aure tayi ba Umma tace Allah ka koreta? fata fata nayi mata me zanyi da wannan banza ma,da ace na auri Batoola gwara na zauna kullum in ta goyaki,yanzu gobe suna ko Yan uwa zasu cika gidan anjima to kar wacce ta hau min gadona yawwa idan ma zasu kwana to su kwanta a kasa ni Kuma Ina Saman gadona,Umma tace ni wannan jarabar taka ta isheni fa duk Sha'ani sai ka kunyata ni a mutane sai mata sun cika daki sai kazo ka haye gadon Nan,ni da gidana ba me takura min. Ana gobe suna Umma dinkunanta sun Kai kala shida,kayan jaririya kuwa kaf Mohsin ya hada mata komai da komai,Abba kuwa ba uwar da iya,amma Mohsin a sirri ya siyo katon rago yasa wani ya kira Abba kofar gida ya kawo Masa ragon,yace Mohsin ne yace a kawo Maka,mutumin Mohsin ya kira a waya ya daga,yace ka bawa Abba wayar,aka bashi waya Abba yace hello Dan Albarka,Mohsin yace Abba gashi Nan karka ce nine na siya Maka idan ka Kai kace Kaine ka siyo kawai sabo da Umma ta daina rainaka ,Abba yace Allah sarki Allah yayi Maka albarka na gode,Abba gidan yaja rago ya shiga da shi,Aslam da Zarah suna Murna Abba ya siyo mana rago,Abba yace Mohsin ne ya siyo amma yace kar nace shine ya siyo min kawai a barshi ni na siyo,kuce ni na siyo,Aslam da Zarah Dake yara ne suka ce kuwa Abba Kaine ka siyo yeeeee,Umma tana jinsu tace Allah ya kyauta. Abba dakin me jego ya koma anyiwa Jaririya wanka ana gasa mata cibi ya karbeta yaci gaba da gashin cibiyar da kansa,Umma dakinta taje tana shiryawa ya kawo mata Jaririya lokacin tana shafa Humra,yace an samu lafiya harda shafa turare da kuwa sai warin gardi gata bata nono Kubra,a gefen bed suka zauna Abba harda zugewa Umma zip din riga ya wani wangale rigar, Umma tace dama duk sun cika har ciwo suke min bata Sha da yawa,Abba harda taba nonon ya Kalli Umma yace da zafi? Umma tace ae,yace muje na tatse shi kwarya a zubar, dariya Umma tayi tace sai kace wata saniya kaima ka Sha ku hadu da Jaririyar ku shanye shi,Abba yace uwata ta dade da yayeni wlh kice zaki dawo Dani jaririn dole,to ni wata 20 ma Ina Shan nonon uwata,ba 18 aka yayeni ba,to naji dan Allah cewar Umma. Yana suna mutanen kauye sunzo Yan Fulani dasu gaba daya,suna ta aikin suna,ga makwafta sun shugo duk da Umma tace ba taro za ayi ba amma Abba yace wlh shi sai anyi taro har da tirsasa Mohsin lallai ya bawa su Hidaya kudin Dj,haka aka dakko Dj,washe gari suna Abba an Sha shadda ruwan Toka sai hada hada yakeyi,shi Mohsin ma Abba dariya yake bashi sai kace wani ango kamar yau aka taba Masa haihuwa, A layin har tsokanarta suke,ranar Kuma sai ga Spark yazo shi bai San ma suna suke ba,a wata dalleliyar mota me tsadar gaske driver ya kawo shi,Mohsin ya kira a waya yazo ya same shi,tunda ya saci wayar a wayar Naila Yana yawan kiran Mohsin,Spark mota driver ya bude Masa ya fito a hankali cike da ji da mazanta ya tsaya a Jikin mota kusa da gidan Abba,Yana kallo Hidaya ta jawo zugar kawayenta sai iyayi suke sun dauki wanka suka wuce ta gabansa sai kallonsa suke,suna wani canja salon tafiya,dariya suka ba Spark wacce tafi kowa iyayi ya kalla kamar bai kalleta ba yaga mayafin ma a hannu ta rike kamar masu biki yace au suna fa akeyi,dama har yanzu ana bikin suna,Dj ne ya saki sauti su Hidaya tun kafin su karasa suke uban rawa,Hidaya tafi kowa zakewa,yace duk yanda akayi wannan kanwar Naila ce amma Naila ta fita kyau,jikinsu ma Daya bane,Hidaya wata Yar firit ce Bata da kibika ko kadan sai iyayin tsiya da giggiwa. Mohsin ne ya karaso wajen da fa'a yace Ashe ka karaso Spark mota Mohsin ya bude ya shiga shima Ashraf motar ya koma sannan ya mika Masa hannu suka gaisa,Hira suke yi sosai sun Dade suna magana kafin daga nan yace ya kamata naga Umma na Mata barka,Mohsin yace gidan ne akwai mata da yawa ban sani ba ko zaka iya shiga,yace zan iya ni wacce Yar katuwa nake Jin kunya muje kawai,Mohsin yayi dariya sannan suka wuce ta Inda ake Dj mata sai kallonsa suke suna yabawa,wasu har suna cewa Dan waye wannan a kasar na,Spark dai har kofar gida,Mohsin ya shiga ciki tare da fadawa Umma ai saurayin Naila ne yazo wannan Spark din na prison,Umma tace Innalillahi wa innailayhirrajun Ashe saurayin Naila ne,gaskiya naji dadi Naila ta da saurayi Allah me Iko,Daya dakin da ba kowa aka Kai Spark ya shiga,Umma taci gayu ta Sha kyau dama gata fara tana zaune a kujera,Spark da sallama dauke a bakinsa ya shiga dakin,Umma ta amsa tana kallonsa yanda ya sake mugun haske da kyau abin ba a cewa komai,a kasa ya durkusa tare da gaida Umma ta amsa da fara'a sannan ya mata Allah ya raya tare da karbar Yar yace ya sunanta? Umma tace Basma, mashaallah Allah ya mata albarka,Bai Dade ba ya ajiyewa Umma 100k ya fice Umma tana ta godiya. A kofar gida yaga Abba tare da su Hidaya da kawayensu suna cewa Allah Abba sai ka Kara mana kudi,Dake shi Abba yanda yake tsokanar yaransa haka yake yi da kawayen yayansa ma,shi yasa duk in suka zo Abba suke neme su,Hidaya tace Abba kudin liki,Mohsin ne ya gasawa Hidaya harara tayi shuru,Abba ya ja gefe ya fada Masa waye Spark,Abba anga suruki harda nutsuwa suka gaisa sosai sannan ya yayiwa Abba kyautar ban girma ta kudade,Mohsin ma ya Sha kyauta. Bayan suna Mohsin ya fadawa iyayensa game da auren da zai Kara ya musu bayanin komai,Umma tayi guda tafi uku sabo da murna tace Ina goyon baya,yanzu da Malam Isa da Yan uwan mahaifinku sai suke a Kai kudi a tsaida rana,Abba yace da ni naso na fara kara auren Mohsin amma tunda ka riga ni Allah sanya Alkhairi. Hanan kuwa ta rasa gane kan Mohsin sai faman Shan magani take da turare ba ji ba gani amma shuru. Bayan kwanaki Spark Washe gari Yana fita Office Naila taje saloon aka wanke mata gashi tare da rangada mata kitso kanana sabo da fuskarta ta fito sosai,tana dawowa gida ta samu Spark ya dawo Yana Palo a zaune. Yace Ina kika je? Naila taji tsoronsa sosai tace saloon naje fa ka gani ta bude kitson dama so take ya ganta,taje har gabansa ta Dora kanta a kusa dashi tace ka gani ta dago fuskarta sosai tace nice nan fa,Spark yace na gani a ransa sai dariya yake a fili ya nuna Sam bai ganeta ba. Wahida itace tayi sallama tare da shugowa ta Sha wanka harda Yar wata jaka a hannunta tana zuwa ta samu Spark a Palo Yana aiki a system Naila tana kallon film, tace honey ya kk,Spark yace Alhmdllh,Mummy ce tayi sallama ta shugo tana murna yau dai atamfa tasa tafi kyau ma,tana zuwa ta zauna tana fesa kamshi,Wahida tace tare muke da Mummy,Naila kuwa Mummy ta gaisar sai Mummy ta mata wani banzan kallo Kuma yau,ta juya tana amsa gaisuwar Spark,Naila ta kalla tace zo Ina son magana Dake,Naila ta mike ta bita suka fita waje,tace yawwa fada miki zanyi ki tsaya iya matsayinki karki shiga harkar spark my son aure zaiyi,maganin da aka saki shi zakiyi naji Wahida tana fada mana kina mata kallon banza kina shigewa Spark,bazai auri Yar film ba ki tsaya a iya film dinki,wallahi ba Yankan kauna ba ko girbin kauna kike ba ruwanmu ato. Naila tana gama ji ta ja tsaki ta juya Palo,Wahida sai wani zuba take,ta mike ta shiga kitchen ta dakkowa Mummy lemo ta dakkowa kanta da Spark ta zauna suna Sha,Spark Naila ya mikawa nasa ta karba ta balle tana Sha,wani takaici ya kama Wahida,Amma bata hakura ba ta koma kusa da spark tana shakar kamshinsa ta fara mika Masa lemon a baki,ya dinga Sha Yana satar kallon Naila,duk kitson da taje saloon aka rangada mata wai bai gane ba,tana kallo Wahida tana bashi a baki Yana Sha,Mummy sallama tayi Masa ta tafi,Naila idonta ya ciko ta mike da sauri ta shiga kitchen,tana shiga sai kuka,tun tana yi a hankali sai ta fashe da kuka har wani shidewa take, tana Jikin Sink ta Dade tana kuka taji shigowar mutum da sauri ta fara kokarin goge hawayenta,Muryar Spark taji yace me kike yi ne,Muryarta tana rawa alamar kuka take tace plate nake wankewa,are you crying? Da sauri ta juyo fuskarta sharkaf da hawaye,kuka ne yaci karfinta ta fice da gudu daga kitchen din ta fada dakinta,kamar me ciwon ciki haka ta rike ciki tare da dafe bango ta durkusa tana tsafiya a haka da ruku'u tana rusa uban kuka ta fada Saman bed tana ta kuka,Wahida ita tuni ma ta tafi tana murna ganin Naila tana kuka. Spark ne ya bude kofar da sauri ya sameta a zaune tana sharbar kuka,yace menene kike kuka haka? Me aka miki,Wahida tace....cikin masifa Naila ta dago tana kallon Spark tace haka ka iya Wahida kaza, Wahida komai Wahida can't you see I'm in love with you? Spark tsayawa yayi yace oh dama ba aikin ne ya kawoki ba sone kenan,wallahi ina sonka ba zuwa nayi na cutar dakai ba,Jamilunka ce Naila ce nasan ka ganeni yau ta mike tsaye tare da matsawa jikinsa sosai,saura kadan ya rungumeta Dan ya danne zuciyarsa ne,yace to me yasa kika boye min baza ki zo min a Jamilunki ba,zaki rufeni kina boye min abubuwa ta ya zan yarda dake shi yasa kawai na zabi wata Kuma yanzu kin San dai anyi sa rana ma tuni sabo da a shirye nake ma gobe friday za a daura aure wallahi kinji na rantse ba wasa nake ba aure za'a daura min gobe inshaallah. Tana tsaye tayi mutuwar tsaye ya fice ya Bata waje,ranar Naila kuka ta yini yi ta kawana Bata iya ko lekowa ba,Kuma tace wlh bazan bar gidan ba na gani yanda za ayi dani. Washe gari Naila tana ganin kamar wasa sai Taji abokai ana ta dariya ana tsokanar Spark sai murna yake ta leko ta kofa Taga ya fito Yana zuba kamshi da wata uwar shadda me tsada da babbar riga farare ba kamarin kyau yayi ba,a bokansa Suna cewa kayi sauri fa time ya kusa,Spark ya fito Yana washe baki suka fice,sai wurin 4pm sai gashi sun shugo da su Kamal,Naila tana kwance a kan gado tana ta faman kallon pics din spark da bai San ta dauka bama,tana hawaye tana kuka,Spark harda cewa yau sai nayiwa kaina guda wlh,abokai sai dariya suke,Yana cewa aure yazo na kira shi ya amsa,Kamal yace muje reception din,suka Kuma ficewa da su Rafeeq,Mummy tana gidan Mima ana ta shagali tace wai ni naji kamar ana cewa Kano akaje dauro aure su da zasu je gidan Maman Wahida wai ya haka ne,Mima tace to Dan iskan yaro komai har lefe Dana hada Masa kwashe abinsa yayi wai da kansa zai Kai Kuma ni naji Maman Rafeeq tace itace ta Kai lefe,ni na rasa gane wannan kan aure amma koma mene wlh da sanin Papan su Spark tunda ai danginsa ne suka Kai kudi da komai,ni gaskiya auren Nan akwai wata a kasa Spark munafuntar mu yayi komai ya hana mu muyi daga Ubansu sai Yan uwansa sai Kuma abokai ni wannan wanne irin yaro ne,Mummy tace ni nayi mamaki ya hanani na tsoma bakina a harkar aurensa wani bikin arziki ne wai ace sati daya jal har an saka rana an daura aure. Wahida ce ta shugo palon da gudu tana rusa kuka wlh ba Dani aka daura ba,Daddy yace da wata aka daura a Kano shima labari yaji,an zalunceni anci amanata an yaudareni,Mummy tace ya tabbata, ta kira Spark a waya tace Kai kana Ina Dan uwarka? Yace Ina airport ni da amaryata mun wuce Honey moon,Wayar Mummy ta katse tace zai iya aikatawa bata San Spark Yana gari ba,tace ai Banga amfanin biki ba, uban kowa ya watse ku tashi jama'a kowa ta tafi dakin mijinta tayi bautar Allah ango ya tafi turai da amarya kowa ta hada shirginta biki ya kare. Amma wannan ango anyi marar kunya cewar Maman Misam tace ah biki ya kare Kam,Mima tace a fadawa masu girki su sauke tukunya. Mummy sai bi take part part tana cewa biki ya kare kowa ta mike ta tafi gidan mijinta a tashi a tafi, Mutanen kauyensu suka ce to Dan kawai ango ya tafi sai a fasa biki haka akeyi,to abinci kuke so kuci ance an fasa kuje ku dafa a gidajenku babu me ciyar daku yau. Spark sai dare ya shugo gidan wanka yayi sannan ya shirya cikin kayan baccinsa riga da wando sky ya fito yayi kyau,dakin Naila ya bude ya sameta tana ta faman hada kayanta a akwati tana kuka zata bar gidan gobe da sassafe, hannayensa a aljihu yace Ina zaki je Jamilu? ban sani ba tana hawaye,dariya yayi yace haba kawata,tafiya zakiyi ki barni baza ki tsaya Kiga first night ba? Naila banza ta Masa,rungumeta yayi ta baya,ta fara fisge fisge tace ka sakeni zan zageka wallahi,sau nawa Kuma kika zageni ni,haba my wife,I'm sorry ya furta Yana kokarin cire mata riga,mamaki ya Bata,ta kwace kanta da kyar, tana huci yace wlh yau sai na taba Boobs, tsaki ta ja ya turata Saman bed ta fada Kai ya bita,tsalle ta buga ta dire a kasa,tace wanne irin rashin Imani ne wannan kayi aure kazo zaka keta min mutunci,Spark yace wlh gwara ma ki tsaya yaje ya sawa kofar key,Naila ta fashe da kuka tace wlh bazan yafe Maka ba,Spark wayarsa ya zaro tare da kiran Mohsin yace Yaya Mohsin gata tana ta kuka kayi mata magana,Wayar ya mika mata Naila ta karba tace Hello Yaya,yace Na'am yace Naila kinci amanata Ashe dama a gidan namiji kika je kika tare,yanzu idan ba mutumin kirki bane da tuni ya lalata miki rayuwa,wannan takaicin wlh yasa da yazo ya fada mana komai da rayuwarku a gidan yari Umma ta fusata tace lallai indai Yana so a daura aure Kawai,mu Kuma yau aka daura miki aure da shi sai ki zauna da hujja tunda haka kika zaba,Kuma karki Kuma kirana daga yau,Umma ma karki nemeta kije mun fita hakkinki mun daura muku aure,Naila ita Sam Bata ma ta fushin da suke yi da ita,kawai mamaki da murna ne suka kamata amma a zuciyarta,tace zanzo Yaya dole ka hakura wlh,Wayarsa ya kwace ya kashe,Naila tace gidan zanje ka bude min kofa,Spark yace ai kinzo kenan tunda kika kawo kanki,fuska ta bata sosai tare da furta ka bude min kofa nifa ba Yar iska bace,Spark a nutse yace ni kuwa shine Dan iska ne ni. Shuru tayi Masa ta tsaya a Jikin kofar,Amarya jimiluna zo ki kwanta ba abinda zan miki am serious gobe har gida zan kaiki ma,Naila tace ban yarda ba kawai ka cuceni bazan zo ba,wai baki yarda dani ba bana son taurin Kai wlh zan fasa kaiki gidan na kulle ki a daki kin san halina,Baki ta turo gaba tare da makale kafada tace kaje wajen abar kaunarka ku kwanta ,tashi yayi ya bude mata kofar yace jeki Madam gobe idan kika ganni da Wahida karki damu mutane da kuka,tsoro Naila taji,ya fice daga room din ya haura sama,Naila tunawa tayi da wahalida ta fito ta bishi da sauri tana cewa gani mene ne?nifa Malam ka dameni ta furta tana shiga bedroom din,kallonta ya shiga yi sanye cikin Kayan bacci wando dogo da Yar riga me gajeren hannu pink da adon cartoon a jiki,yace me kike haka kamar yarinya Naila ta karasa Jikin bed din ta zauna a gefen tace Gani,Yar tsuka yaja tare da furta idan zaka kwanta ki kwanta ya furta fuskarsa ba wasa, haka Naila ta samu ta Dan kwanta badan ranta ya so ba ta kwanta a gefe,murmushi ya saki me kayatarwa a ransa ya furta haba ai gashi nayi maganinta na huta da raini,light ya kunna ya karo hasken yakwanta a gaf da jikinta, tana jknsa tsoro ya cika mata zuciya,a hankali ya Dora hannunsa a hips dinta,Naila Bata yi motsi ba tayi mutuwar tsaye sabo da tsoro cike da nutsuwa ya dinga matso da hannun zuwa cikinta a hankali ya jawota tare da manta jikinsa. Naila ji tayi Hallare a mike abinka da so baya iya barin mutun ya dauki wani mataki,gaba daya haushin Spark take ji idan ta tuna Wahida,magana ya mata a kunne yaji bakin na Naila ya mutu, shuru,yace kece Jamilu? Naila tace ban sani ba,dariya yayi ta da maida hannunsa Saman cikinta Yana shafawa a hankali Yana wasa da kyakyawar cibiyarta,jikinsa ne ya dauki rawa sosai itama Naila haka,hannayensa y sake sawa a hankali ya janye rigar Naila sama wacce ba bra ba komai,rigarta take kokarin gyarawa amma ya hana Hakan,kokawa suka fara sosai yace wait wait,Naila ta juyo da kyar a jikinsa suna facin juna tace please Stop,bana so Allah,yace oh wai karfi kike gwada min,jikinsa ya fisgota ta fado yasa hannaye tare da rungumeta a jikinsa,wani kamshinsa me sata nutsuwa, Dan Allah ka bari, wai kin daina so na nane? Oh ka ganeni? Murmushi ya saki Yana shafa gashinta ya furta tun ranar Dana fara ganinki gidan Mummy nasan Jamiluna nane,amma shine kaje kake son wata? Da kika zo gidana kince min kece ? Sannan why zaki boye min kanki? Kin sanni na sanki a zaman da muka yi ya dace ki min haka? Me yasa ko mene da kika San nine baza ki fada min ba,baki yarda dani ba,kin san zuwana gidanku nawa? Kin san ta ya ma aka yarda na aureki,dama na fada miki ni ta dole ma sai na aureki idan nayi niyya sai idan Allah baiyi ba,karki sake min irin wannan shirmen naku na mata da yarinta da gajeren tunani,kinzo kina wani boye min fuska Kuma sai baza min duwawu kike a gida badan Allah yasa ni ya Sheikh bane da tuni me kike tunani? Ina sonki kin sani zan iya hakuri Dake ne? da na sani ma da kika zo tuni nayi sex dake Kinga gobe sai ki sake zuwa gidana,kuka Naila ta saki tace wlh sai na tafi gidanmu,dama ai gobe zamu tafi,bukatar maje Hajji Sallah yarinya tunda na aureki saura Wahida,idan na zauna Allah ya tsine min bazan zauna da kai ba,ta karfi ya riketa yanda baza ta iya kwacewa ba,rigarta ya cire mata gaba daya,ta gaji da kokawar ta hakura kawai. Samanta ya koma tana kasa,hannayensa biyu yasa a hankali cikin salon da zai hanata sukuni ya fara kissing wuyanta Yana shakar kamshin Naila me Sanyi,mukus kake ji Naila ta kasa kukan da take ta daina,idonta ta lumshe,Naila a ranta tace karka daina Kaci gaba,a hankali ya gangaro fuskarsa Yana kare mata kallo gashi ya kunna light,cikin salo ya hade bakinsu waje daya,Naila tana zukewa amma ta gaza hakuri tace haba Tantiriya kibi yarima Kisha kida kawai ke da kike ma Tantiriya shi da bai amsa sunan bama ya fiki kwarewa,Naila ta fara Maida Masa martani kamar ta Saba,sai sake makalkale Spark take,muryarsa na rawa yace da dadi? Naila tace babu dadi Sam,baka da dadi ,murmushi ya saki,tace auren miji Dan duniya ai ai sai addua ci gaba ya zanyi,dariya yayi kawai ya matsa gefe yana cewa a'a a barshi,tace to haka nake so,wlh baki isa ba ya dawo tare da dorawa daga Inda ya tsaya,gangarowa yayi a hankali har zuwa kirjinta,ganin manyan Boobs dinta jajir ya sake rudewa,a nutse yake binta duk kuwa da rudewar da yayi,Naila tace duniya sabuwa a ranta. Ganin zai wuce gona da iri Naila ta kwaci kanta da kyar,gaskiya ni na gaji ba Wahida kake so ba, Spark yace akwai lokaci yarinya,baccin karya tayi,shi hakan ma ya wadar da shi indai zasu kwana bed daya,a haka bacci ya kwashe Naila, shima daga baya rungumeta yayi a jikinsa sai bacci. Washe gari ya rigata tashi,Beb...Beb ya shiga tashi a hankali ta bude idonta suna hada Ido yace tashi kiyi sallah zanje masallaci cikin Mayen bacci ta bude bargon ta fito ta manta ba kaya a jikinta ga haske,Spark ne ya kalleta wani farin ciki ya kamashi lallai shikam yayi dace wannan kirji a cike haka,ba zato taji kiss a goshinta tare da furta I love you,Naila tace uhm ka ga dai nonuwa ai dole kace, matsa ta tureshi daga jikinta tare da rufe jikinta da bargo,dariya yayi tare da ficewa sanye cikin jallabiya,Sai da ya tafi Naila ta mike a haka daga ita sai pant a haka ta shiga toilet da addua tace Kuma duk Dan iskan Aljanin da ya kalleni ban yafe ba,tana wanka tana tunanin wai da gaske auren aka mata,irin son kudin Umma ta tuna tace nasan Umma da son kudi wlh tsab zata Yarda,Shi dama Abba nasan ba abinda zai ce Tana fitowa bayan tayi brush da alwala Sallah tayi sannan da asubar ta dinga zabgawa Chikar gayu waya,Chikar gayu da kyar ta daga cikin bacci,lfy Naila? Dalla ki tashi Ina can Ina ta soyayya Baku sani ba,Chikar gayu tace Abi dai a hankali kar ya cuceki,Naila tace kina Ina wai? Ina gidan Mummy taki,ta zama kawata na tare acan,na je mata a matar me kudi makwafciya,Naila tace me gaskiya wannan Mummy din tasono ce wlh Kuma ta yarda? Sosai ma ai dakikiya ce ke na yarda kanta da motsi tsab zata iya kashe mijinta bata ganewa,karar tafiya Naila taji tace sai anjima zan kiraki ya zanyi tun jiya yake latseni,Chikar gayu tace zai cuceki,Bata San Naila aure ne da ita ba,Naila bata fada ba tace na zama yar duniya ni yanzu na muku nisa ba abinda ban sani ba,jiya ba irin gaisuwar da bamuyi ba ni da Hallare,mun gaisa mun Kuma gaisawa nace Hallare ban sanki ba tace kwana Nan zaki sanni nima zan sanki,Chikar gayu watsakewa tayi tana dariya tace,Naila ki kiyayi Hallare Kinga hmmm,Naila tace,Naila volume ta rage na Muryarta tace jiya tana gefena abata Yar sumulmul,Chikar gayu tace ke kika Santa ni ba ruwana Ina Nan gidan Mummy sabo da tsabar tabara fanta ma da Madara nake hata na Sha banza ta Fadi,Naila tace to ya zata tona asirin kanta? Chikar gayu tace saura kadan zaki Sha labari,Chikar gayu tace karki sake yaci lallai ya so Wahida ya daga miki hankali wlh ki rama,Naila tace bazan iya ba zuciyata ta mutu yanzu tun daren jiya ba batun ramuwa bani da sa'a a kan Spark gaskiya,ke ni na gaji da walagigi soyayya ta gama kassara min rayuwa,gwara kullum Ina gefen Hallareta Spark ne ya nufo bedroom tana Jin tafiyarsa ta kashe wayar ta fada Saman bed tayi baccin karya. Mohsin yau ma an Sha sabuwar shadda ana wajen Beauty zance Beauty ta kira Mohsin 2+2,Mohsin yace mene 2+2? Naila tace sai nazo gidanka zan nuna Maka 2+2,a ranta tace boobs 4 rigis amsar kenan ,a fili Kuma tace sai nazo yace Allah ya kaimu. Yaushe zaki je wajen Umma? tace jibi inshaallah zanje nayi barka yace to Allah ya kaimu suna ta hira,bayan kwana uku da Kai kudin auren Beauty,yau ta shirya zata je gaida Umma tayi mata barka,Umma anji Yar me kudi da sauri ta tasa keyar Hashimu Dolo tace muna da bakuwa yau mu shiga kitchen,yace yau Me za ayi mata ne? kin san wannan ba irin Yar gidan Dankoli bace Hanan marar kunya marar mutunci,Umma tace ai dole wannan sai da nama babbar bakuwa,Abba yace ya ilahi bamuga ta zama ba ya figo bowl ya fara gyara kayan Miya,Umma Kuma tana girkin ko kunyar yaransu basa yi domin su yaran ma idan da sabo sun saba,tare da Abba suka gama girkin Nan tas,ba uwar da Abba bai iya ba na aikin gida,shine yayiwa Jaririya wanka ya sa mata pampers da kaya ya shiryata tsaf harda wani sa mata hula ta yara me adon ribbon a jiki,Umma wanka tayi ya Bata Basma shima yaje yayi wanka ya canja yadinsa fari me kyau harda sa hula suruka zata zo,su Hidaya suna dawowa Abba yace ayi Maza ayi wanka a shirya yau big Aunty zata zo,suna Murna dukkansu suka yi wanka kowa yaci kwalliya da kaya me kyau suka sake gyara gidan Yana ta kamshin turaren wuta. 5pm sai kuwa Beauty tayi parking da motarta wata fara ciki Kuma komai pink,ta Sha farar shadda me tsada wani kamshi kawai take yi,harda Dora mayafi a kanta ta rufe Rabin fuska wai kunya,ta shugo tayi sallama,Zarah tace ga Aunty tazo,Beauty ana murmushi ana kasa kasa da Kai ta rike hannun Zarah suka shiga cikin palon tare. Tayi sallama Abba harda yiwa Umma rada kinji kamshi Yar Inna,Umma ta fuske tana cewa sannu da zuwa, Beauty irin ta kirki me hankali ta zube a kasa tare da gaida su Umma suna amsawa,Su Hidaya suka gaisheta sannan Umma tace zauna mana a kujera sannu da zuwa. Beauty ta zauna tare da sanda Kai kasa magana ma kadan kadan takeyi,Hidaya tana ta janta da Hira amma wai kunya ta hanata sakewa,Abba ficewa yayi gudun kar ya Fadi wata magana suruka ta ganshi wani Dolo,ya fito da sauri yace bari na gudu daga gidan kar bakina ya jawo min Suruka ma tasan na cancanci sunana Hashimu Dolo,yace Hashimu yi ta kanka bar layin gaba daya,ai kuwa Abba sai ya bar ma layin gaba daya ya fece. Sai gab da magriba Beauty ta mikawa Umma kayan jaririya masu tsada harda atamfa da Leshi masu tsada tace Umma zan tafi,Umma tace abincin ma kadan kika ci fa,Beauty tace Umma naci fa da yawa tana murmushi ta fito Hidaya da Zarah suka rakota har Aslam,ta basu dubu biyar tace gashi ku siya sweet,sai godiya suke suka amshe,Beauty tana tafiya Abba ya bugo waya yace ta tafi? Umma tace ae sai gashi ya dawo gidan,Umma tace yanzu nasan nayi suruka,Yanzu nasan Dana zaiyi aure,Abba yace gata da kunya,Umma tace ai kunyar tayi yawa a nutse take. Hanan ce ta shugo gidan hankalinta a tashe ko sallama babu tazo ta zauna tace Umma Ina yini,ko amsawa Bata bari anyi ba,tace zuwa nayi naji waye yace bana kula da mijina? ance magana daga Nan gidan ta fito?,Umma tace wato kureni kika zo kiyi kenan to an fada ko kina kula da shi ne,tsakani da Allah ni an sa min Ido an hanani sakewa a gidan mijina idan Banda mugayen mafarki ba abinda nake yi idan wani Abu ake min a gaskiya a daina domin idan aka cutar Dani baza mu yarda ba domin nima yace a wajen iyayena,Umma tace keee....Kutmar ...burar....Umma ta dinga zurawa Hanan ashar sannan tace bafa tsoronki akeyi ba,abinda yasa kika ga bansa ya sakeki ba Gani nayi ya macece ke kamar yanda nake mace,sannan baza ka raba yarinya da gidan Ubanta ba kazo ka saketa ba, baka yiwa iyayenta adalci ba tunda sun sauka sun baka yarsu,wannan dalilin yasa ban sa Mohsin ya sakeki ba,ke wlh a yau idan naga dama sai ya miki saki uku gwara ki rufawa kanki asiri,Abba yace aure ma zai Kara kowa ya huta,Kururuwa Hanan ta saki tace ai ke ba haka mijinki yake miki ba, ta juya ta bar gidan tana kuka tana tozartasu a layin ita uwar miji ta hanata sukuni da asiri. Chikar gayu farko shiri tayi abinta ta sa kaya na mutunci masu kyau ta yafa mayafi a kanta irin Yar matashiyar matar aure mayafin kato,gidan Mummy taje tayi sallama a nutse,Mummy tana Palo ita Kadai tana kallo tana ci n popcorn,tunda Chikar gayu ta shiga Mummy take kallon karfarta da suturar Dake Jikin Chikar gayu, tana Gani a ranta tace ba laifi da Yar tsadarsu,tace shugo mana zauna,Chikar gayu ta zauna tare da Furta Aunty Ina yini,Mummy ta amsa da fara'a tace dama makwafciya ce ni Amarya ban Dade da zuwa layin ba nace bari na shugo mu dinga zumunci,Umma tasan layinsu gidajen masu kudine tace wow ai kuwa kin kyauta na gode,ta sa me aiki ta kawowa Chikar gayu kayan motsa baki Sannan tace wai Yan mata yanzu Ashe kin shugo cikin shahada kema,Chikar gayu tace me fa? Aure mana ai aure babu dadi a cikinsa mazan Nan basu da mutunci,Chikar gayu tace wlh Aunty kamar kin shiga raina ta matso hawayen karya tace tun Ina Amarya kwata kwata watana biyar da aure amma wai akan naki samun ciki shike Nan wai har zaiyi min kishiya,Mummy tace Laaaaaaaa ke tun da wuri gaskiya Baki karki ba ni Ina ganin sai da na kwashe Shekara talatin da aure mijina sannan yace zai min kishiya ai kuwa wlh nace ban yarda ba,ke yanzu mata kwayar yancin su suke,Chikar gayu tace ai kuwa nima nace wlh bazan yarda ba ko ni ko shi,daga aure akan kawai ban samu ciki ba,Mummy tace Dan banza watakil ma mataccen Sperm ne dashi yake tiltila miki a jiki,karki sake zai shafa miki ciwon mara,mata sun waye yanzu,kina ji ya matsa miki wlh kiba shege wuta ki bar Masa gida,Chikar gayu tace idan na tafi Ina zanje? ko Nan gidan kizo ai ni Ina so inga mace tana gasawa Maza Aya a hannu,Chikar gayu tace ai kuwa zai ga yanda ake tsiya. Naila baccin karya tayi har yazo ya kwanta yace in zaki tashi ki tashi ni motsi kika yi nasan me yake nufi,Naila tayi mukus yace wa yace kisa riga tunda kika ji na dawo ai sai ki cire ko madam,wai dama Kai haka kake? Baza ki San haka nake ba sai munje wajen Umma da Yaya Mohsin wlh,nifa gaba daya haushinki nake ji,ni zaki canjawa kamanni,Kinsa zuciyata radadi,kin fito gidan yari amma ko ki nemeni sai ma harkarki da kika shiga,kin san halin Dana shiga? to yanzu ai ka samu Wahida ba shike nan ba,Kwafa yaja yace nine ma bani da zuciya Dana ke kulaki,to ya zaka yi Dani tunda kana kwadayina,ni kaga naje wajen hallarenka ko na taba ta,dariya Spark yayi yace wai Hallare. 9pm zamu tafi Kano a can zamu yini a can zan barki sai Nan da 2weeks za a dawo min Dake inji Umma,Yana magana Yana shafa albarkatun kirjinta,Naila ko magana daga an taba ta shike nan ta daina magana Kuma ta Lula wata duniyar. A dinga sharhi aga posting Masu Sharhi na gode AsmaBaffa [12/17/2023, 8:11 PM] AsmaBaffa: https://wa.link/49vn47 PAID GROUP ONLY Accnt no 0175487861 Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 61-65 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Meta force Business Amina Maman Ibrahim Shehuhassana Hajjora Investment Hajjafatty Hasiya Muhammad Hey lovelies Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari? Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa? Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income? Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa? Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din https://wa.link/49vn47 Bacci su Naila suka koma,lokacin Chikar gayu taje da safe ta shugo palon Mummy tace Aunty yau baza ki fita bane? Mummy Dake kitchen ta fito tace gaskiya ba Inda zanje,Chikar gayu tace key din gidana zan Baki ajiya zan fita wurin aiki idan na dawo na biyo na karba ta mikawa Mummy key ta Sha Abaya ta zuba kyau,Mummy ta karba tana tambayarta ya tsohon guntun mijin naki? Chikar gayu tace wannan ai in kina mutumin banza jarabar duniya to shi ai Alhaji Basiru mugun Dan duniya ne,Mummy tace au me kudi ne? Chikar gayu tace jahilin me kudi ne Yana da mata amma ita a kasar waje take rayuwa uwar gidansa, nice nake zaune a Nan Abuja,Mummy a ranta tace anya bazan aure mijin yarinyar nan ba kuwa,gashi tace matarsa har a kasar waje take rayuwa Kai bari na kokarta na raba yarinyar nan da gidan mijinta na huta ni na shige ciki,na gaji namiji nake bukata,Mummy tace yaushe zanzo gidan naki Ina so na kawo miki ziyara,Chikar gayu tace gobe ma Ina Nan kizo inshaallah tayiwa Mummy kwatancen gidan Daddy din Beauty Inda take zaune,Mummy tace ai muna da Nisa ma ke ai layinmu daban? Chikar gayu tace abinka da bakuwa ai na zaci duka street Daya ne,Mummy tace a'a ba daya bane Dan kawai ke bakuwa ce a Abuja,na gode da kika wayar min da Kai sai dai kinzo Allah ne ya hadamu shi yasa nazo Nan Ashe da rabon zaki bani kyawawan shawara,Idan kina tare Dani bake ba takaicin da namiji,Chikar gayu tace naga alama tana dariya ta mikawa Mummy hannu tace halina Dake kin San kan tsiya suka tafa kamar sa'arta,sai bayan sun tafa Mummy tace kaga yarinya kamar sa'ata. Chika tace Ashe kuma sai naji danki yayi aure,Kun Sha biki Kuma lokacin bamu hadu ba wlh ban sani ba sai jiya naji ana cewa angon ma Ashe wacce ya aura daban naji ana ta labarin a gidan suna,Mummy tace Kai mutane da gulma suke yanzu wannan labarin har gidan Naming ceremony? Chika tace sosai ai kunyi fice a duniya sabo da Kuna da arziki,Mummy tace wlh fa ai arziki yayi,Chika ta sake cewa angon aka ce baya ma gari ya koma kasar waje,Mummy kiri kiri taki yarda ayi gulmar Danta Spark sabo da tana sonsa ita barta dai suyi shi da ita da Yan uwa amma bare bazai taba Jin kansu ba iya nacinsa,Chikar gayu ta dinga soko zancen Spark Mummy taki yarda ayi zancen sai ta waske,Sai da Chika tace naji ma ance Ashe ku ya rufe sabo da karku dame shi Yana gidansa shi da matarsa yau naji a wajen kawar matar tace ai sunje yayi fata fata da amarya sai da aka mata dinki sunje dubiya, Mummy tace to Ina ruwansu mene na zuwa dubiyar in banda sa Ido shi yasa kawaye suke da matsala Spark yaushe zai iya wani fatattaka mace mutumin da Bai taba yi ba yaushe ma yasan mace,da ace kaninsa kika ce Misam wlh zan yarda domin shine me neman mata, Chikar gayu kamar an watsa mata ruwan zafi haka taji tace a ranta dama Dan iska ne kenan,tace ah nima ai ba wata ta gari bace sabo da haka Ina son kayana haka ni zan saita Masa Hallarensa wato checking balance tunda Bata da saiti kowa ma bi yake chab,Kasa hakura tayi tace na tafi Aunty ta fice.. Tana komawa gida Daya daga cikin me gadi Ana ce Masa Basiru Yana da kiba gashi Dan babba haka suna shiri da Chikar gayu sabo da Tantiri ne shima akwai iya shege,samunsa tayi tace zanyi bakuwa gobe kayi shiga me kyau a matsayin mijina Kaine me gidan Nan,Basiru yace wato dai film zamuyi motocin nan duk nawa ne da gidan? Chikar gayu tace ashe ka gane ta karanta Masa duk abinda zaiyi,Basiru yace gaskiya ke me kaunata ce, ya sake cewa na gode ai ko da wasa aka ce kayi acting a matsayin me gidan Nan to Wanda ya saka aikin Yana cikin me kaunarka,ace wannan motoci da gidan Nan duk nawane a Kuma wasan kwaikwayo ai na gode Kuma na fito a mijinki Haba Chika dadin ya min yawa tsakanina Dake sai addua,da ace cewa kika yi na fito a talaka to wlh da bani ba ke nasan bakya kaunata ko da wasa akace ka fito a talaka ai an cuceka,Chika tace Kai kuwa Basiru kamar an baka gidan kyauta irin wannan murna wasan kwaikwayo fa zamuyi Kuma biyanka zanyi,da sauri yace bama sai kin biya ba ni hakan ma na gode ai arziki ne ace ka fito a me kudi. Dariya Chika tayi Dan Bata San manufar Basiru, ba shi tunanin Basiru ai har daki zasu shiga su kwanta tare duk a matsayin film sabo da Basiru shima Yana Bariki Yana bin mata irin garori masu Araha. Chika ficewa tayi tana tunanin Ina zata San gidan su Misam ne taje da kanta Nan ma ta buwaye shi,tace ai kuwa bari naje gaisar da Mima na bata hakuri duk da ni bana Bada hakuri bari naje kafin na tafi bikin Beauty,amma zan samo address a wajen waccen kwandon Mummy. Mummy kuwa Chikar gayu tana fita ta kira Mima a waya tace Sister wai kinji Spark Yana gari da amaryarsa suna cin duniya da tsinke,Mima tana ji tace amma yaron nan ba a taba Dan rainin hankali ba irinsa, wlh fito mu tafi gidan yau zai ga ikon uwa mahaifiya, Mummy tace muje da Wahida da Baban Wahida yafi ganin Bada wasa muka je ba,a waya suka kira Wahida wacce take ta kuka tunda Spark yayi aure,Daddy sai zage zage yake Yana cewa Asmau ta mutu ta sanadinsa yanzu zai kashe min dayar data rage da bakin halinsa wannan yaro ba karamin Dan iska bane mayaudari,a nutse Mima ta kira shi tace yazo suje can zata sa shi dole ya auri Wahida,Daddy yace sai kace mace zan biye muku mu tafi sai kace wani sakarai da girmana da komai wannan aikin ai sai ku,Wahida ta rushe da kuka tana rokon Daddy Dan Allah Dan Annabi Daddy muje dan Allah,ba yanda zaiyi sabo da yarsa shi dama akwai biyewa abinda yaransa suke so yace muje to ya zanyi akan farin cikinku zan iya zubar da mutuncina muje. Shiryawa tayi ta fito shima ya fito cikin wani dinkin Leshi na Maza fari kamar wani bayarabe,suka tafi lokacin ma Mima da Mummy suka yi parking a gidan Spark,su Wahida ma da babanta haka yace wannan yaron ai sai an Masa Taron dangi shi kadai iskancinsa yayi na mutum goma,Palo suka shiga ko Ina shuru kamar ba kowa,Mummy da Mima ne kadai suka haura sama har bedroom din Spark Mima ta bankada kofar ba tunanin komai ba hankali ba nazari,Mima tace kinyi ganganci sis in kika ganewa idonki fa,Spark da Naila suna bacci makale da juna kan Naila Yana Saman kirjin Spark suka ji an banko kofa da karfi sabo da suna bacci ma tsoro suka ji Naila ta cikin bargon ta fada bayan Spark ta makale, daga kansu zuwa kafada a bude amma jikinsu a rufe cikin bargo. Mummy tace Innalillahi wayyo me nake gani haka kamar Nasiba Yankan kauna,Ashe haka zaki min ashe a Nan zaki aiwatar da yankan kaunar taki,wait wlh wannan kamar Jamilun da aka Kai prison duk da cewar sau Daya na ganshi a Police station cewar Mima,Mummy tace sai dai suna kama amma original Jamilu Yana prison karki manta shi namiji ne harda askinsa,Naila ce tace Beb ka gama yau round uku kayi kawai tun jiya nake wankan janaba,babin Jima'i da muka gama jiya yayi dadi na haddace karatuna sai dai biyawa kawai yanzu babin gusuli kake ta koya min jiya ,wal gusuli da wanka Minajjanabati na daga janaba ai wannan babi yayi tunda muka gamako ta juyo ta Kalli su Mummy ma Bata yi ba,Suka ki tafiya sun tsaya suna kallo,Mima tace amma ban taba ganin Yar iska irinki ba to idan baki sani ba ni uwarsa ce mahaifiya,Naila kamar Bata ji ba tace nidai Allah aci gaba ni kar ayi a cikin bargo muyi kana kallona Ina kallonka please fito,ta fara kokarin cire bargon tace zo muyi tsotsiya,Mummy suka tsaya sororo suna kallo,Naila taga sunki tafi ya sabo da dabbacin wasu iyayen, tace to ya kaji nonon akwai milk, Mima ce ta fara fita daga dakin ganin Spark shi kawai Naila yake kallo kamar Wanda aka asirce ya wani zama Dolo sai kallonta yake,Mummy ma fita tayi ta dawo Palo suka zauna suka yi shuru ba wacce ta sake magana,suna fita Spark yace Naila da Mima a ciki,Naila tace ai na sani ni wlh bazan yarda da wannan ba Dan kawai na aureka a dinga shugo min daki haka ya kamata ne,ni ban taba Raina wani ba ka sani sai dai idan mutum ya shugo gonata idan ya shiga kuwa kasan bani da kunya badan da Mima bama wlh sai na bude bargon ta ganmu a haka tunda haka suke so,Dan kawai uwa uwa ce wlh shi yasa na tsaya iya haka amma ni ka sanni indai Tantiranci ne babu me fada min shi,ka fada musu gaskiya wannan ba tsari a addini da alada ai Bai dace ba kawai Dan kana dansu shike nan Kuma Dan Kuna da kudi sai kowa ace za a takashi,baza a hanani sakata na Wala ba a gidan mijina,yawwa ka fada musu domin idan ta kama timbir zan na yawo sabo da an daura aure boyo ya kare,idan Kuma suka ki ji ni kasanni ban San kunya ba,Dan ma a haka na shiryu ne amma da tuni sunga hallarenka tunda basu gaji da Gani ba bayan duk rainonka da suka yi sabo da Allah ka fada musu ni dai na fada Maka bazan yarda a Dinka kallar min jiki ba,Spark tana magana shi Kuma bama yajin me take cewa ya zauce gaba daya,bakinsa taji cikin nata,wuyansa ta shake kadan da wasa da hannu daya wai ita gwana style take na kiss dariya suka yi a tare suna Maida numfashi hancinsa Yana Saman nata sun hade fuska waje daya,Naila tace karo da karo sai rago style kenan,Dariya yayi ba shiri ya janye fuskarsa yace yunwa nake ji,kaje wajensu Kafin na shirya kar su jiraka,Iyayenka ne duk tsiya dole a girmamasu wallahi to ya zanyi tun kana jariri suke faman wanke min Hallare idan kayi fitsari,gashi har ta kawo yanzu ta shahara ta gawurta da taimakon su,yanzun ma da kaga nayi Yar fitsara kawai yi nayi Dan kar su Kara maimaitawa wannan ai zubar da girma ne a matsayinsu na iyaye ba tsari dole yaransu ma su daina Jin maganarsu haba, tashi yayi ya saka kaya sannan ya fita zuwa Palo. Yana fitowa Mima tace to tabbatace fitsararre marar mutunci,Wahida da Daddunynta Spark ya kalla,Mummy tace ka kyauta Spark yanzu irin son da Wahida take Maka amma ka yaudareta ka yaudare mu ka yaudari Ubanta mahaifi kaje ka auri wannan Yar iskar Yar film me kama da Jamilu me maganin,ai tunda tayi kama da Jamilu to ba Yar arziki bace,Mima tace kyale shi wallahi sai ka auri Wahida ko ka saki waccen karuwar saki uku ka zabi Daya ko ka Kara aure ka auri Wahida ko ka saki karuwar matar da ka aura, Spark hankali kwance yace Mima abinda nake so Dake ki daina rantsuwa kar azumin kaffara ya kamaki kin San ba Wanda zanyi daga ciki,bazan saki matata ba Kuma bazan auri Wahida ba,nifa ku daina cewa na yaudareta dama ni Allah ya Gani wasa nayi mata ita da Daddy,wasa nayi sabo da nishadina,Kuma ma tsuntsu biyu na jefa da dutse Daya,na farko dama munyi fada da Masoyiyata Ina so na Dan horata ta dawo daidai,sannan na biyu Kuma dama ni Ina Jin Haushin Wahida sabo da suna zuwa gidana ita da Daddynta ta yiwa budurwata kallon banza,ta hararar min budurwa tun lokacin tana budurwata sabo da yanzu matata ce,Ina kallonta ta Harare min matar da zan aura tazo ta ganta a nan,Beb Dina ma Bata Santa ba itama Bata Santa ba to kawai sabo da ganin araharta sai a harareta haka kawai shi yasa nace sai na rama mata,gashi Nan Kuma na rama mata,itama ta min laifi na Hora abata cikin ruwan Sanyi ai shi yasa ma kuka ganni Ina Shan love. Magana ta karshe ku daina zuwa Kuna shigar min daki Kai tsaye yanzu ba Gwauro bane ni da iyalina kar kuzo kuga abinda ido bazai dauka ba,sannan ni kaina tsawa bana iya yi mata tsoron abata nake ji matata tafi karfi na sallamamme ne ni,duk abinda ta muku ba ruwana bazan iya daukan mataki a Kai ba sai abinda tace shi yasa take juyani son ranta Yanzu da kuka fado daki da Kun iske bamu gama bafa Ina tsakiyar harka ai Kunga Kun jawa kanku,ashar Mima ta dura Masa tace Kai duk iskancin da kake ji da shi dai dai nake da Kai Dan uwarka mu kake gayawa haka sabo da ana kyaleka,na fada Maka auren Wahida ya zame Maka dole,in ba ma iskanci ba haka zaka ce wasa kake dama, Spark yace ni gaskiya na fada na Gani wasa nake yi ni,Kuma ga Wahida ta fada idan na taba zuwa zance gidansu, sannan ban taba fita da ita ko Ina ba itace take zuwa,sau Daya ma na taba kiranta tazo zamu fita Kuma muna fita banyi Nisa ba nace motar ta lalace dole ta shiga taxi ta koma gida,waya ma ita take kirana Kuma duk sabo da Babyna nake yi Dan taji haushi Kuma mun shirya na aureta,babban Yaya ya sani shine ya nemo min aure shi da Yan uwan Papa, Papa ma ya sani duk sunje daurin aure da su aka daura. Mima taji takaici tace to ni ba abinda ya dame mu wlh sai ka auri Wahida ko na tsine Maka,Spark yace uhmmm ni dai wlh magana ta Allah bazan aure ta ba sai dai a tsine min Kuma harda ke domin danki ne za ace ya watse ya lalace maybe ma na shiga kidnapping na fara ta kanki,gwara ma ki sa min albarka kar nazo ko na koma bin mata nazo wajen Mummy cikin dare Inda Bata da mijin Nan na afka mata Kunga tsinuwa tayi aiki,Salati suka saki suna tafa hannu,Mummy tace Spark ni zaka afkawa harda hawaye tana cewa wai dan daga raina dan cikina Dan yayata uwa daya uba daya zaice zai afka min,Mima tace abin yaci tura lallai ka Kai karshe a iskanci,Spark yace idan aka tsine min nace ai, Allah sai naje ta kanta Mummy zan fara in ta kamama na biyo ta wajenki Mima,Mima tace na shiga uku bazan tsine Maka bama Allah ya kiyaye min,Spark yace ato ana tsine min zan fara kidnapping duk Yan gidanmu sai na tsince su ko kudi ko rai,Mummy tace harda ni? Kece ma ta biyu cewar Spark,ko na fada neman mata Dan akuya zan koma kowa na samu ba kanwa babu Yaya. Daddy Yana Jin haka yace da Wahida ke ki hakura wannan yaron bashi da mutunci kina Jin iyayensa ma abinda yake fada musu ni na zare hannuna ya mike,Wahida kamar mayya cewa take nidai Ina sonsa haka tabi Daddy tana rokonsa haka suka shiga mota suka tafi gida. Mima tace zaka San ni na haifeka Spark,Naila ce ta fito ta Sha wanka tazo gaban su Mima ta durkusa tace Ina kwananku,Ruwan ashar kawai taji Mima tana ce mata Karuwa kinwa Dana asiri ya haukace ba abinda baya fada mana wlh sai an sakeki zaki ce na fada miki banza Yar talakawa Yar matsiyata,sai nasan waye ubanki,Naila banza ta musu tace bari na kawo muku ruwa Dan Allah karku tafi ta mike ta shiga kitchen ta kawo musu lemo da snacks ta ajiye a gabansu tare da tsiyaya musu ta mika musu. Mummy ce ta karba ta watsawa Naila a jikinta tace kece bakuwar lemo ba a Saba Sha a gida ba,ubanki ne ya siyo Karuwa Yar film,Mima ce tasa hannu zata Mari Naila,Spark yayi Maza ya janye Naila,Naila murmushi tayi a ranta tace Inama ta mareni wlh da yau baza tayi bacci ba,Naila ba abinda ya mata ciwo irin zagin da suke mata suna zagin iyayenta,Spark yace kiyi hakuri kinji,tace ba komai rayuwa ce,da uwarki ce cewar Mima,Kai Kuma kaga hasken fata ka makale sabo da kyau ai kyau kabi kaji kunya duk kyan da Allah ya Maka,Kai kuwa Spark wlh baka da kirki shashasha ne. Naila ce tayi magana tace ba komai ai ko don darajar haifar min shi da kuka yi gashi Kun Raine shi kuka dinga Masa tsarki Kuna wanke masa Hallare idan yayi fitsari ko don wannan ai dole na girmamaku domin kuwa Kun wanke min Hallare sannan lokacin da aka yi Masa kaciya taji Hallare taji ciwo amma kuka dinga bikinta Kuna tsomata a ruwan zafi har da Zuba Dettol,har kaji kuka yanka Masa ta Yan kaciya,Spark yace harda kosai aka dinga soya min,Allah? kaji ko duk Dan tayi inganci har ta shahara ta kawo yanzu lafiya da ita, ko Dan wannan wlh iyayen miji sunci a girmama su sosai,ko me zaku ce bazan ce komai ba tsakanina daku sai addua cewar Naila, Spark bai ce komai ba har su Mima abin ya ishe su sai suka bar gidan. Naila ta kalle shi tace me zaka ci? Kallonta yayi yaga ko damuwa bata nuna ba yace kiyi hakuri,murmushi ta saki tace laaa ba komai ai iyayene daidai macen da Bata fama da matsalar dangin Miji wlh amma sai dai na wata sunfi na wata amma duk da haka wasu suna dace sai dai ba a rasa kananan maganganu nima Kuma a yanda ka aureni ne babu yardar su ya jawo min,Baki San gidanmu ba ai idan suka sani ko suka raina mutum to baza su yarda ba,musamman mummy itace ta raineni baza ta yarda ba tafi son harka da masu kudi,Naila tace talaka bawan Allah dama da yawa wasu masu kudin haka suke basa hada jininsu da talaka duk kyawun mace basu bari yaransu su aureta indai basu da kudi,yace bari na shirya mu tafi Kano ki hada mana break sai ki sake wanka sun bata miki jiki da lemo,Kitchen ta shiga shi Kuma ya haura sama. Yau ma a YouTube ta Kalli girki ta hada musu yayi dadi kuwa suna karyawa ta shiga wanka ta fito ta shirya cikin shadda pink wacce ya ganta da ita a jikinta gidan Mummy farkon zuwanta Abuja,yace ke cire kisa Abaya doguwar rigar ta dame miki duwawu za a kalleki,Naila taki yarda tace ai mayafin da girmansa,yace nifa ban yarda,Naila ta fara fushi amma a lokacin ya duba online ya zabi Abaya me shegen tsada,Naila tace ko ka siyo bazan sa ba kaje ka kaiwa Wahida. Wai ke bakya manta Abu ne,Naila a ranta tace muje Kano din zaka ga iskanci kukan da ka sani irin Kaci banza,a fili tace nifa ko ka siyo bazan saka ba,ni kike fadawa haka? Naila tace ae,yace zan miki fata fata wlh naga kina kawo min raini sabo da Kinga ba abinda na miki na kyaleki ko? Naila tace kayi mana Dan ragowar ciwon Sanyina na gidan Yari ya kamaka gwara ma ka barni naje gida a Kara wanke ragowar, Dariya Spark yayi yace ai dama idan mutum yayi aure ai ba ya rasa Sanyi tunda ku mata kullum a cikinsa kuke,Naila tace kamar yanda kuke fama da Basir ba ku Maza haka mata suke faman da Sanyi,ramawa kika yi kenan? Ae mana haka kawai kace wani kullum a cikin Sanyi muke Kuma ai a Basir kuke,muje tunda baza ki Sa Abayar ba ana so ki fito a matar me kudi Alhaji Ashraf Spark kina cewa ke a'a Yar kauye muje haka, ya kira waya yace a ajiye Abayar zai karba gobe suka ce to. Mayafin ta yafa da hand bag da kayanta na sawa duka gaba daya yace akwai lefenki a can,Naila tace sai Nan gaba zan saka,yace muje ya daukar mata jakar tata tare da rike mata hannu da daya hannun,Suna fitowa Driver ya bude musu gidan baya a motar Naila ta Kalli Spark tace dole nayi yanga zaga ka bude min da kanka ni bazan shiga budewar driver ba,Spark Yana murmushi ya zaga tare da bude mata ta shiga zai rufe tace tsaya ka gyara min mayafina ka tabbatar bai fito ba,Spark Yana dariya ya gyara mata tare da tambaya ranki ya Dade yayi?tace yi min kiss a goshi haka ake soyayyar idan Wahida ce ai ka iya bude mata hakora. Spark a ransa yace Allah sarki Bata San ma hararar da aka mata na rama mataba duk da cewa tayi min laifi shi yasa itama na hukuntata,zagawa yayi ya shiga driver ya kulle Masa kofar ya shiga suka ware Airport,Naila a motar ta kira Chikar ta fada mata,chika tace nima Nan da lokaci kadan zan taho biki,bikin wa? Idan kinje Kano za a fada miki,Naila ta kashe wayar ta kira Beauty tace Gani nan zuwa kano hmm tare muke da Baby fa yau Kuma Naila sai cikin jirgi ku tayani murna Naila zata hau jirgi,tace Chikar gayu ta fada min wai aure aka miki baki sani ba? Karyar Beauty ce taji komai a wajen Mohsin na daurin auren Naila,Naila tace ae mana to abinka da iyayen da suka Isa da yarsu ai na hakura zanyi biyayya,Beauty tace to ya tsinkar fure Naila tayi kasa da Murya kamar me rada tace ai yafi karfin fure sai dai a yayan ake tsinkewa sun nuna nunannu ne,Beauty tayi dariya tace nayi Shirin tarbar babbar kanwata,Dan uwarki nice kanwar taki,Naila Bata San Beauty yayanta zata aura ba har ta fara gyaran Amarya ma tana kashewa jiki kudi. Naila kuwa har wani Shan kamshi take yiwa Spark sabo da zata tafi gida,tace idan naje fa wasu suka ganni a gari aka Kai gulmata gidan yari suka dawo nema na? Spark yace ba Wanda zaizo ai da nasan za a zo nemanki kema kin San bazan bari kije ba,na riga na Bada kudi ko ankai gulmarki baza a maidaki ciki ba,ke ko kamaki aka yi aka kaiki baza su maidaki ba,na riga na kashe case din,kin San fa Nigeria sai idan baka da kudi. Suna zuwa Airport Naila sai kallo akeyi Yana rike da hannunta suka shiga jirgi,Naila sai murna akeyi a haka suka sauka a Kano,wani driver dinne yazo da dalleliyar mota ya dauke su,har layin su Naila,Abba ta hango Yana siyar da kayan moyarsa,Naila tace tsaya a nan na fara ganin Abbana,Spark yasa aka yi packing Naila tace bude min kofa,ya fito ya bude mata ta fito ya rike mata handbag din suka karasa wajen Abba a rumfa,Abba ya washe baki harda Waka yace ah,ah a..yan..yan..yan..ya Naila ta,Dariya suka dinga yi ba kamar Spark da bai San dolonci Abba ba, durkusawa Spark yayi tare da gaida Abba ya amsa yace Mijin Nailata,Naila tazo zata rungume Abba amma Abba yaja baya yace Kubra ta isheni matsa wannan ai raini ne uwarki nayi ke kina yi,Spark ya nuna yace kiwa naki kema gashi nan,Spark ya boye dariyarsa shi dai,Naila tace Abba ana ta arahar kayan Miya? Abba yace a'a na daina yanzu tsada nake ta yi cutar da mata suka dinga yi min nake fanshewa duk sai na fanshe kudina, Batoola ta jawowa mata tunda ta gujeni yarinya na gama koya mata salon girki yanzu nasan Usman dinta yaci kalarsa yafi sau goma,tashi kuje ciki Kun zauna a waje,Naila ta mike zasu tafi cikin gidan Abba yace Naila an Kara zama India,dariya suka yi suka tafi. Mota suka shiga suka nufi gidan Allah yasa unguwar ba kowa yasan Naila ba sabo da Bata Dade da zuwa daga kauye ba ta fada prison. Gidansu suka nufa tare da tsayawa a kofar gidan sannan Spark ya daukar mata kayan suka nufi cikin gidan,Khalil tsohon saurayin Naila ya kwala mata kira bai San tayi aure ba baya gari,ya karasa kusa da Naila yace Naila duk irin son da nake miki shine kika biyewa me mota sabo da yana da kudi. Nan take Spark ya daure fuska ya fisgi hannun Naila suka yi ciki suna yin sallama su Zarah suka dinga murna ga Aunty Umma ga Naila tazo,Hidaya kuwa tana zaune tana gyara Salat ko wani murnar kirki babu, Naila tana ganinta tace Yar bakin ciki an fara ne? Ki dinga addua kina da cutar hassada,Umma ce ta leko tace bana son wulakanci ke daga zuwa ma,Dan me baza tayi murnar ganina ba sai ta zauna tana aikinta,Idan zaki shugo ki shugo,Spark Yana gefe Yana ta kishi da bacin rai namiji ya kula Masa mata, Umma tace shugo mana ai an zama daya ka zama Dan gida,Spark ya shugo shima suka shiga Palo,Naila tace Umma harda canja kujeru sababbi? Umma tace ai har waya na canja,Abba ne ya shugo gidan daga ji ana zancen waya sai ya shugo palon yace Tecno ce me sunan mijinki Spark na biyar,Umma tace Spark 5 ke Naila,Abba mikewa yayi yace bari a kawo ruwa. Umma ganin suruki tace yanzu zan tashi,Abba yace Yar Inna bana son haka sai Kinga suruki ki nuna ta Allah ce ke,ai hutawa kika Saba yar Inna, barshi ki huta ya fice yaje ya siyo lemo da ruwan roba da kudin aljihunsa ya shugo,Hidaya tana kitchen ya leka ya dakko plate Yana cewa na kashe kudi yau haka lemo ya tashi a kasar Nan? Wlh Dan ba Kara bazan sake ba yau dinma karambani ne,ya zuba ya Kai har Palo,yace Kaine Bako ka Sha, Spark bai fara Sha ba Abba yace kasha karka jawo min asarar kudina abin duniya yayi tsada yanzu,Harara Umma ta zuba masa a boye yace. Bari na koma bakin aiki na ya fice. Naila tace Umma Ina Jaririyar? bacci take tana daki,Mohsin ne ya shugo palon dauke da sallama,Naila harda ihu tace darling hannu ya mika mata suka tafa yace na manta ma munyi fada,tace ai zamu shirya,gaisawa suka yi da Spark sannan suka fara Hira,Umma taje ta karbi Hidaya ita Kuma taje ta gaida Spark ta zauna ana hirar da ita,Naila tace Hidaya an fara kyau ga hanci Yana ta mikewa ashe zakiyi kyau,Hidaya ta zumburi Baki ta mike ta fice ta shiga kitchen tace Umma kiyuwa Naila fada a gaban bako sai disgani take,Ke Kuma ki dinga hakuri ke baki San wasa ba, Naila wasa take miki ke bakya ganin yanda suke da Mohsin ne. Spark kuwa Zarah ya dauka tare da dorata a cinyarsa Naila ta kalleshi ta Masa inkiya da hannu tana hararsa wai ya sauketa,Murmushi ya saki ya mata banza,Mohsin ne ya radawa Naila yace aure zanyi bikina ko sati biyu bai kai ba,Naila tace wayyo dadi kasheni,yace sai Kinga ma amaryata zaki San nayi dace kin Santa fa,Naila tace Allah? Yace kin San kuwa ya take? Naila tace ya kirjin nata yake tunda Kai a Nan la'anarka take,Mohsin yayi dariya suna rada yace a tajamjam,Naila ta sheke da dariya,tace na Maka murna ya bayan?yace wuhuhu ai tarago guda ne,Naila tace to dole mu tashi a tsaye da gyaran Hallare,Mohsin yace ai tsumani zakiyi amma sai ta Saba zan Sha maganin fa kar na wargaza mata Bado,Naila tace Kaka zaizo biki zan Masa waya ya taho min da wasu nima har mijina zanwa saiti,Mohsin yace ke Naila har kin San Abu,Naila tace uhm gobe dani za aje zance,ya zama dole mu tafi ki ganta da kanki, Spark sai haushi yake ji Naila ta share shi tunda aka zo Kano take Masa yanga,ganin kamar ransa ya baci sai ta dawo ta zauna kusa dashi,duk da haka shi dai wai ta daina kula dashi sai complain yake mata. Umma ce tazo suka yi ta Hira da shi sai bayan La'asar ya musu sallama bayan ya bawa Umma kudi,ya fito Naila ta rako shi yace to Madam zan tafi duk Inda zaki je sai kin fada min ko Nan da kofar gida ne,Naila tace to,yace sai me? tace ai ka sani kaima kudin gyaran jiki Kuma zamu yi biki,yace zan sa miki a accnt,Pocket money fa? Kudi ya zaro ya bata,tace na gode,saura wani ya miki magana ki tsaya kulashi, ya shiga mota sannan ya sauke glass kasa yace I love you,tace Wahida fa? Harararta yayi yace na gaji da zancen nan ya daga glass sama yace da driver suje Kawai suka tafi,wani ne makwafcin su naila zaiwa Naila magana taji spark yace ki koma gida fa,Ashe shi Yana ganin matashin yace driver ya tsaya,Naila gida ta koma kawai. Tana komawa Umma sai murna take tace Alhmdllh kinyi miji Naila,Kwanciya Naila tayi a Palo Umma tace fito girki da aikin gida ba shegen da zai miki,Sai kayan gyaran jikinki na siyi wasu duk mun siya kadan za a karo sai Kuma na Skin Budurwar Mohsin tace zaku dinga zuwa tare,Naila tace to ai dai a bari na huta. Tun a jirgi Spark yake faman kiran Naila taki dagawa sai yanga take Masa,kiran duniya sai ta Sa wayarta ma a silent,tace kaje ai ka kira Wahida sabo da ka raina min wayo a gabana sabo da cin fuska wlh sai ka bani hakuri tukun ai ka maidani ba mace ba ma. A dinga sharhi pls nafi saurin typing AsmaBaffa [12/19/2023, 3:38 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP ONLY Accnt no 0175487861 Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 66-70 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Maryam Idris Kabir Ummy Aysha Lubabatu Mijinyawa Mmn Nasree. Momy FARUK Oum Aariz Aeesha Rukayyarabiuadam123 Reina Sadiya Muhammad Hajjafatty Hey lovelies Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari? Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa? Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income? Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa? Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din https://wa.link/49vn47 Spark uzuri yayi mata yasan taje gida Kuma maybe wayar tana jaka,Yana zuwa gida ya tura mata text message cewar yaje gida lfy,Naila kamar bata gani ba,shuru shuru ba reply ya daure har zuwa dare sannan ya sake kira sai da ya kira yafi sau biyar sannan Naila ta ga a haka ji tayi tayi missing dinsa baza ta iya share shi ba. Spark ko da ta daga baiyi complain ba,kawai ya mata uzuri ,Naila a ranta tace wato ma baiji haushi ba bai damu ba,me kike yi? Bacci,amma naji ki fess? to bacci nake ji ni ta furta ,hmm yaji kamar fushi take yi yace alright,Yana so suyi waya yaji Muryarta gaba daya taki bada fuska shi ya rasa me yayi mata,kawai yace good night ya datse wayarsa,ita kanta bata so ba. Umma tana kusa da ita tace Ashe kuwa zaki koma gidan miji ba shiri wannan iskancin ba a gidan nan ba,Yana miki magana kina wani share shi, sannu Naila karfa ki manta Yar gidan Hashimu Dolo ce ba kowan kowa ba,a gidan nan baki isa ba wlh. Spark kuwa Yana zaune ya tallafe fuskarsa Yana tunani,kwanciya yayi jiki ba karfi yace Spark kwanta karka kashe kanka akan mace,Mace sai ta haukataka,duk yanda yaso ya share amma ya kasa sai faman tunanin Naila yake,gidan gaba daya ba dadi bata Nan. Fitowa yayi sanye cikin Kayan baccinsa Silk olive color, a hankali ya nufi kitchen ya dakko lemon gongoni ya zauna a Palo tare da kunna tv Yana kallon American film a zahiri amma a ransa Naila yake tunanin gaba daya,zata susuta shi gaba daya. Naila ma tunanin Spark take yi a haka tayi bacci,sai asuba ta tashi bayan tayi sallah tare da Azkhar ko bacci Bata koma ba ta fito ta shiga kitchen ta fara hada musu break fast sabo da yara Yan makaranta,tana yi tana gyara gidan, kafin Yan makaranta su gama shiri ta gama komai tana wanke wanke ma,Abba Yana dakinsa shi da Umma ya mike ya leka ta window Yana ta kallon Naila tana aikinta,farin ciki ne ya kama Abba,Umma ya kira yace Yar Inna taso Kiga yarki tayi hankali,Umma ta leka itama tana washe baki tace shi yasa naji karar kwanika hannu ta daga sama tana cewa Allah na gode Maka,Abba yace Alhmdllh ya mikawa Umma hannu suka tafa a hankali ba tare da sauti ya fito ba, sabo da farin ciki da murna, Naila har masifa akewa yara Dan iskanci ku shirya ku tafi makaranta sai Kun makara, ke zarah baza ki Sha shayi ki tafi ba,Ke kuma Hidaya ki hadawa Aslam shayin mana sai Kun makara,Hidaya sanye da Uniform ta hada musu shayin suka Sha tare da doya da kwai da Naila ta soya, Suka karya sannan suka tafi makaranta,ta sake wanke kwanikan da suka Bata ta gyara wajen da dakunansu duk ta gyara,Umma da Abba ma karyawa suka yi sannan Abba ya fice wajen kayan miyarsa Yana mita Yana cewa ni wannan sana'ar ta isheni wlh kullum mutum sai ya zauna a rumfa kayi ta zama a benchi, basir ma ya kamani,ni na gaji gwara a canja min wata sana'ar. Naila sai da ta gyara har dakin Abba sannan tayi wanka ta zauna ta karya ga Spark Yana ta aikin kira bata daga ba sai da taji itama muryarsa take so ta ji sannan ta kirashi back,yana dagawa again baiyi complain ba ko kadan uzuri ya sake mata Naila Kuma so take lallai sai yaji haushi,Gashi bata iya Masa rashin kunya,Yana Jin kalau take sai ya mata sallama abin Yana damun Spark sosai. Haka ya shirya ya fita Office cikin wani yard me masifar tsada,Kai da ganinsa ba sai an fada Maka ba Tan color,fuskar nan a hade ba fara'a yanda yake asalin Spark kowa ya kulashi sai masifa,Aikin ma ya kasa tsaki ya ja ya shiga Mota zai fita,manager yazo yace sir takardun nan zaka kawo,Spark yace karka dameni da wasu takardu ya ja tsaki ya yace da driver muje, gidan Mummy yaje,ta ganshi ransa a bace yau a spark dinsa yazo,tace kaga karka zo Inda nake bayan rashin mutuncin da kayi mana a gidanka, Spark Ido ya lumshe yace Mummy Ina Kwana? Ban sani ba ta bashi amsa. Yace sorry Mummy daga nace zan afka miki shike nan sai ki dauki gaba dani ai idan aka tsine min nake nufi,yanzu Spark sai ka iya afka min? Spark yace idan aka tsine min ba mene bazan yi ba ai tsinuwa ce take aiki,yanzu sai ka aikata? Spark yace me zai hana kuwa,Spark ko wani ka ganni dashi Ina harkar banza da shi ai sai kayi min fada,yace Akan me? Kina Jin dadinki zan miki fada,ke da kika Raine ni Kuma kawai sai na miki fada sabo da kina neman Maza ba ruwan Spark kiji dadinki ai ko Mima ce ba abinda zance,iyakaci na dinga yawo da wandon karfe sabo da kar a biyo ta kaina. Allah ya shiryeka yace Ameen wai Mummy ku mata ya kuke ne? Sai a rasa gane kanku sai kace masu Shan kwaya mata haka suke,Mummy tace an fara fada ne? dama wannan marar kunyar ai tukunna nama sai ka saketa da hannunka,nifa ba laifin data min kawai tambayarki nayi sabo da na San rirrin yanda zan zauna da abata lafiya,Mummy tace lallai baka da kunya,ka gama yi mana rashin mutunci a kanta yanzu kazo wai a fada Maka siririn mata, ta kasheka,share zancen yayi,tace ai baka Jin kunya Kai ka gama zaginmu shine kazo yanzu kana wani tambayata sirrin mata ya muke. Yau da yamma Mummy ta dauki wanka sosai ta shiga motarta tana Jin kida sosai sai gidan Chikar gayu,tana zuwa ta hango gidan Malam wow tace Kai kai ya zama wajibi na shugo gidan Nan a matsayin mata,Chikar gayu tayiwa waya ta fada mata a bude gate,daya me gadin ne ya bude gate tayi parking sannan ta fito tana baza kamshi, Basiru kuwa ya saka Yar shaddarsa ta sallah Yana zaune a Palo ya hakimce Yana karkada kafa irin me kudin nan,Chika tace kayi fa aiki me kyau,yace za a ga aiki ai ki kwantar da hankalinki,aiki sai ma mun shiga dakin bacci, Mummy ce ta shugo Palo taga yaci kayan alatu sosai shugowa tayi ta zauna tare da furta wow ta zauna,Basiru Yana karkada kafa Yana wata gadara da kyar yake magana,yace barka da zuwa ya Kalli Chika yace my Watermelon Ashe yau bakuwa zakiyi Yana magana Yana kallon Mummy,Mummy ma kallonsa tayi kawai Basiru ya kashe mata Ido daya tare da daga mata gira,Mummy a ranta tace kaiii ya daga min girma murmushi ta saki,ya kwalawa Sheyi kira kamar wajensa bakuwar tazo yace a kawowa babbar bakuwa kayan motsa baki,Mikewa yayi harda zuwa ya rike hannun Chika Yana cewa Watermalone,Chika a sace ta fisge hannunta tare da gasa Masa harara tana ce Masa Banda wannan. Amma Ina Basiru a ransa yace tab ai wlh ba a isa ba na fito a miji Kuma ace bazan taba komai ba an San hakane akace ayi film,Sama ya haura yace kizo Ina son ganinki harda masifa irin me gidan Nan. Ba yanda Chika ta iya ta bishi sama tace da Mummy Ina zuwa,suna zuwa Sama a palon sama suka tsaya ya Bata rai yace wuce ciki,in wuce ciki in Maka uban me sadaki ka biya? Film kika ce za ayi ai ana kwanciya a Saman bed,ai Hausa film muke yi ba Nollywood ko American film ba cewar Chika,Basiru yace dama kin San ba Nollywood zamu yi ba kika bata min lokaci to wlh Baki isa ba ni Nollywood film zanyi sabo da haka wuce ciki muje. Chika tace baka da hankali Basiru Hausa film muke yi na musulmai,Basiru yace ba komai ai Hausa ma suna Waka da rawa a ciki sai munyi rawa da Waka tunda hakane Kuma karki sa Bra kizo muyi girgiza,Chika tace ai ban taba sanin mahaukaci bane Kai sai yau na fika iskanci wlh ta ja tsaki ta juyo wajen Mummy ta barshi tsaye,yace wlh sai nayi Yaudara a film din sai na so kawar taki komai tsufanta. Mummy ce tace wannan ne dama mijin naki? Chika tace ae,amma duk kudinsa yake saka shadda me araha haka,to ai wasu masu kudi idan kudi yakai kudi ba sa saka kaya masu tsada,Mummy tace wannan ma gara ne wlh karki sake ya dinga raina miki hankali Yana zaginki ki rama ki zagi iyayensa,haka Mummy ta zauna tana faman zuga Chikar gayu akan taci uban mijinta kar ta daga Masa kafa... Chika harda hawayen karya tana fada mata yanda Basiru yake zaluntarta,Mummy tace shi yasa fa wasu matan suke kashe mazajensu wlh ni bana ganin laifinsu ma,ba ruwanka zaka huta ka shana kayi abinda kake so,Chika zama ta gyara tare da gyara wayarta tace kice yanzu haka ake yi?Sosai ai mata sun daina zama yanzu,Ina ma zan San Inda ake siyar da gubar Nan,Mummy tace zaki samu mana wata kawata tana siyarwa a sirru,Naila tace idan na gaji zan kawo kudina,Mummy tunawa tayi karta jawowa kanta sai tace ke naji yanzu bata siyarwa amma zan tambayar miki ko ta dawo tana siyarwa. Basiru Yana Jin zata tafi ya fice ya rigata zuwa Jikin motar,Chika Bata hanashi ba,Mummy ya Gani tana Masa murmushi,yace bakuwar Alkhairi zaki tafi? Mummy tana wani fari da Idanuwa tace ae sai na sake dawowa,wani zuwan ni zan kawota da kaina,Mummy tace okay bari kaima na baka number ta ko gaisawa zamu dinga yi watarana,Basiru jiki na rawa ya dakko kwakwurar wayarsa yace Af na manta babbar wayata a bedroom,Kai ai wayarce babba sai ta dinga Maka nauyi a aljihu musamman iphone nauyi ne da su,Mummy tayi murmushi tana karanta Masa number bayan ya shigar tace ko Kai kadai ma zaka iya zuwa gidana ba kowa,yace kasurgumar bazawara ce ne haka? Mummy tace wlh sakin Allah ce ba sakin mutum ba mijina mutuwa yayi kaga kuwa ai sakin Allah ne,Basiru yace sorry sorry harda dafa Kafadar Mummy sorry Yana girgizawa da hannu,Wayancewa tayi tace bari mana Alhaji Basiru kar matarka kanwata ta Gani,yace ke rabu da ita hakuri nake dama da ita ba uwar da take min na soyayya,Mummy ta furta wasu matan sai hakuri wlh basu iya kula da miji ba musamman yaran Nan,Basiru yace habawa bari kedai Hajiya Ina Shan wahala a kasar Nan da kudinka da komai mace ta zame Maka masifa ni sakinta ma zanyi,Mummy tace a'a ka dai Kara hakuri ai gwara kayi mata kishiya tunda gidan kaga part part ne,Kin kawo shawara na gode sai na kawota,Mummy ta shiga mota tana kissima irin kudin da zata samu a hannun Alhaji Basiru. Basiru ne ya dawo ciki yace Baby,Chika ta hade rai tace the End film ya kare,ko kwanciya bamuyi ba zaki ce ya kare? Chika tace ya kare gashi Nan rubutu akeyi na karshe dalla mallam kama gabanka bana son raini,tsayawa yayi zai sake magana Chika ta jawo takalminta me tsini ba shiri ya fice. Shirye shirye tayi itama na tafiya Kano,washe gari ta wajen Mummy ta biya ta daki cikinta a haka ta samo address din Misam har Office dinsa tace bari na dawo daga Kano nasan ta Inda zan bullo Masa. Naila tunda taje Kano ake Bata magungunan gyara da kudinta Kuma tana siyan wasu,Yau zasu je zance wajen budurwar Mohsin,Naila a waya ta kira Spark ya daga Yana fushi sabo da Bata taba kiransa ba idan ya kira ma sai taga dama take dagawa sannan idan ma ta daga baza tayi maganar kirki ba, daga gaisuwa shike nan,abin Yana yiwa Spark ciwo matuka,sai da kiran ya katse sannan ya kirata back ta dauka,tace Ina yini? Lfy Alhmdllh,dama unguwa zanje nace....sai kin dawo kawai ya kashe wayarsa,hankalinta ne ya tashi amma ta danne ta shirya ta zabo atamfa cikin kayan lefenta wata Indigo ta saka riga da skert kamar an aunata,tace wai Lefen Umma har akwati Sha shida aka kawo? Umma tace gashi kin Gani ai sun kashe kudi,tace to ki kwashi wasu mana a bawa su Hidaya da Zarah suma su Dinka,cikin shaddojin Kuma Abba ya dauka,Yaya Mohsin da Aslam,Umma tace wa yace miki haka akeyi? Ai Dan kiyi Masa kwalliya ya zuba miki,to ai dai ana kyauta ki zaba Hidaya da Zarah su zaba a bawa my love Mohsin da Abba ki duba sunyi yawa fa,shike nan zan fada musu an gode. Mohsin ne yazo yace fito mu tafi mana,Naila ta fito da Jakarta da mayafi duk sababbi,Umma tace ki gyara mayafin Nan sosai bana son wannan iskancin na yaran zamani mace me aure ba a banbanceta da budurwa bai dace ba, wasu mazan suna tare su a hanya idan mace tayi shigar Kamala ba me tareta yace Yana so,amma yanzu mayafin da wasu matan auren ke yafawa ko budurwa sai taji kunyar fita da shi, Naila an zama matan aure cewar Hidaya tana kallonta,tace ai kuwa Hidaya baki ga sai Shining nake ba? Hidaya tace na gani ai,Naila tace to Hallare ce ta jawo shi yasa kika ganni haka,Hidaya kunya taji tace ke Aunty,Naila tace ah to Kuma baza a Fadi gaskiya ba sai a zauna ana boye boye kamar me bin Maza,Mohsin ne yace Dan Allah muje ko kunya bakya ji naga ranar da zaki hankali ki fara kunya Umma fa tana jinki sharewa takeyi,Naila tace to ai ta San harkar itama gashi nan ta siyo min kayan gyara. Suna fita taga mota me kyau Sabuwa wata zata Kai ta 2m,Naila tace motar wa ka aro? yace ke baki sani ba to mijinki ne ya bawa Abba,Abba yace ya bar min ita nine Dan zamani Allah ya tsare shi da tuki,da fa wai siyarwa zaiyi Umma tace wlh ba Wanda zai siyar, Naila tace yayi kokari Spark gaskiya,nayi dacen miji,shi yasa nake sonsa fa,Mohsin dariya yayi ya fara driving,yace Naila na fahimci Baki San Hallare ba shi yasa kike wannan iskancin,wlh na Santa kaji Yaya to bari kaji na Santa sosai sau nawa Ina kare mata kallo,Mohsin yace ai shike nan magana ta wuce,yanzu me zaki siyawa Amaryar? Naila tace a siya mata turare mana,tace Yaya ya Hanan wai? Yau a gidanka zan kwana,Yace kishi take Abba ya fada mata zanyi aure in kika ga haukar da take ya Baci,Naila tace to ya nonon nata? Yace ai yanzu nake kallonsu kullum sai anyi yawo ba riga tun Ina kallo a dadin Rai har sun sire min,yanzu ma ni haushinsu nake ji,kullum Kuma sai an bude,Naila ta dinga dariya,tace duk duniya ban taba ganin Dabba irin Hanan ba,da haka ake birge miji,Mohsin yace uhm ni yanzu na Amarya nake Hange na gaji da nata Abu duk sun Sha iska sunyi Sanyi sun huce,Naila ta dinga dariya tace yau dole na kwana a gidan,yace a satin Nan zamu tare a sabon gida kafin ayi bikin. Turarukan suka shiga Shopping mall zasu siya,Mohsin Zai biya kudin Naila tace Ina auren me kudi zaka siyi Abu Ina wajen matsa ni taje ta biya kudin sai gidan su Beauty,Naila taga har cikin gidan suka shiga, tace me zan gani wai? Wannan ai gidan su Beauty ne,dariya Mohsin yayi yace itace amaryar Ashe babanta shine nake zama Masa a shago,gashi ya bani gida sabo part biyu ba Nisa da daya gidan nawa ga Kuma yace naci gaba da juya wannan shagon halak malak,Naila tace amma nayi murna,Ashe Kai na dinga yiwa zance a gidan yari,yace wlh,Naila tace akwai tsiya Yaya Hanan da amarya fa za a gwabzu,Mohsin yace wannan bata fada,yarinya shuru shuru saliha ga iya soyayya ai Hanan sai dai ta zalunce ta. Naila tayi dariya a ranta tace zaka ga Saliha ganin idonka. Beauty ansha gayu cikin Abaya me tsada ta fito suka rungume da Naila tace amma wlh Kun raina min wayo amma naji dadi ko ba komai na nadaki a madadina tunda ban auri Yaya ba yayi Kuskuren zuwa a gidanmu, nasan zaki zama wakiliyata yawwa a adana min shi,Beauty harda Jin kunya wai ita ta gari Naila tace duk fake ne nasan komai yarinya,tafawa sukayi suna ta hira suka bar Mohsin a zaune shuru. Ya gyaran Jikin? Beauty ta tambayi Naila,tace Inda kika min kwatancen na fara zuwa tuni ma suna goge min skin sun bani su lotion da sauransu,sai harkar kamshi,sai dare su Naila suka wuce gidan Mohsin. Hanan tana Palo kawayenta sunzo sun zauna in banda tsinewa Mohsin da Maza baki daya ba abinda sukeyi suna zugata, wallahi karki sake Amarya ta takaki ko shi ya takaki,Hanan tace Ina zan yarda ai wlh tunda naji zancen nan shi da zaman lafiya sai dai ya Gani a makwafta,masifa da bala'i ya dinga ganinsa kenan.wata a cikin kawayen me hankali tace ni Kuma a shawara ki kwantar da hankalinki Kuskuren da kika San kinayi ki gyara,sannan karki tayar Masa da hankali domin zai sake tsanarki ne wlh,tun Yana sonki zai daina gaba daya,idan kuwa kika kwantar da hankalinki an San akwai ciwo amma daurewa akeyi, mijinki na gari ne ki daure ki lallaba abinki shine kadai zaki siyawa kanki mutunci. Ko mutuwa zakiyi wallahi aure bazai fasa ba, Maza basa fasawa,idan kika daina nuna Masa kishi sai yafi Jin kunyarki ,surukarsa zaki zama wlh Kuma zai dinga tsoronki,duk abinda yake ciki akan auren sai kinji labarin ya fada miki,ke ko fada suka yi sai ya fada miki,kece uwar gida amma mu muke Bada kanmu har a kawo wata sama ta Kai tazo ta kwace mijin ko tayi sanadin mutuwar aurenka.....da masifa suka hayayyako mata to sannu ustaziya mu zakiwa wa'azi to baza ta kwantar da Kai ba salon a takata kenan Yar bakin ciki,kawar wacce a cikinsu ma itace karamar tace shike nan Allah ya Bada sa'a,suka ce Ameen munafuka. Naila ce tayi sallama kafin ta shugo a palon,da Sauri Hanan tace kanwarsa ce karku kulata itace ta je gidan yari taje a suffar Maza ta shiga cikin kartai wacce nake Baku labari ta hadu da me kudi ya dinga sex da ita sai da ya gama cinyeta tas sannan ya biya cin hanci suka fito ta bishi Abuja can ta dinga karuwanci yanzu karshe ya aureta Dake Yana da kudi tuni ya kashe case din taci banza, Kuma kisan Kai tayi, wata tace to ki dinga taka tsantsan da ita kar kema ta aikaki lahira,Hanan tace ai yayanta da iyayenta boyewa suke basa so asan zancen Kuma naji labari,Naila ce ta shugo Kai tsaye suka yi shuru basu kulata ba itama Bata kulasu ba ta zauna,tace Hanan? Tsaki Hanan ta ja tana harar Naila sabo da yayanta zai Kara mata kishiya. Murmushi Naila tayi tace tare muke da Yaya mun fitar da ankon bikinsa namu zakiyi ko kuwa naku zaki fitar da kawayen naki? tun yanzu har Kun fara dannar kirjin ne? Ai dai kwa bari bikin yazo,Hanan ta fara dure duren ashar kamar mahaukaciya,duk uban da bai Kara min kishiya ba baya kaunar uwarsa da ubansa,Naila tace ai shi yasa zamu Kara tunda muna kaunar uwarmu da uban namu,Amarya me dadin tuwo da Miya gata da nonuwa lukwi lukwi Yaya idan yayi pillow dasu sai ya makara gasu jajir abinsa,dama shi yasa akace a dinga sirkawa idan uwar gida baka ce sai a Nemo fara,Mohsin ne ya shugo kawayen suka tashi sum sum suka bar gidan ita Kuma Hanan kawai zage zage take yi ba ma'ana ba lissafi. Mohsin yace Naila bana son tashin hankali kin sani ko,Hanan tace duk wani matsiyaci dai dai nake dashi wallahi,duk tsiya kafin ayu daram akai kwandi,wallahi ba Dan shegiyar da zan ragawa ko uban da ya haife ki ne,Naila tace Abba kenan? Hanan tace ae,Naila tayi murmushi tace kin San dai me kayan Miya yafi Dan koli nagarta ko?ko a jari ba daya bane,Hanan ta sake tunzura tana zagi,Naila tace biyu da safe biyu da biyu da daddare, Amarya ce sai mun Kara sai dai ki mutu,Hallare dole ayi sharing dinta,idan ya Baki ya bawa Amarya yawwa,ta yayana tafi karfin mace daya lalura dole sai an raba muku ita,Hanan tace Inshaallah sai an miki kishiya in Allah ya yarda,Naila tace kema da za a miki ke kika yi wasa da damarki,ni nawa na isheshi tun Ina karama nake Shan madarar shanu akwai kayan aiki,ko baki ga jikina bane? Mohsin ne yayi alwala zai tafi masallaci yace Naila bana so fa bakya ji ne wai,Shuru tayi ta kyale Hanan tana ta kumfar Baki. Naila alwala tayi ta dauki Sallaya, Hanan ta fisge tace ai ba Yayanki ne ya siya ba ubana ya siya min,Naila tace Hanan karfa ki haukace sallah zanyi,tsaki Hanan ta ja ta Maida sallayarta daki,Naila tace hmm kawai ta shimfida dankwalinta tayi sallah a Kai.. Jakarta ta bude ta dakko mata wayarta data taba dauka sanda ta fito daga gidan yari tace ga wayarki,ta zaro kayan sawar data dauka a wanke a goge tace gasu nan na biyaki abinki kar na tafi lahira da nauyi,Hanan tace barauniyar banza,Naila Tashi tayi ta shiga kitchen zata zuba abinci,Hanan ta shugo tana huci ta fisge plate dinta,tace ubana ya siya min,kular abincin Naila ta jawo Hanan tace wlh akan kici abincin Dana dafa gwara na zubar, ta kwada flask dinta da kasa sabo dashi, abincin ya watse ,Naila tace ikon Allah haka abin yayi tsamari? ashe haukar kullum shahara take. Hanan kuwa tana huci ta chakumi wuyan Naila tana zage zage Naila ba karfi,kokawa suka fara Hanan ta hankada Naila Jikin kofa Naila ta bige kafarta,kofa ta ji mata rauni a kafa jini Yana zuba,turo Naila tayi waje tafado kasa,kafarta dayar ta gurde ta kasa tashi,Naila tace wlh sai nayi sanadin barinki gidan Nan sai an sakeki,kin jawa kanki,Kuma baza a sakeki ba sai kin Sha wahala a gidan Nan sannan a miki korar kare shegiya, sai kin koma gidan ubanki,dama ai kin tsufa tsohuwar banza Mohsin ne ya shugo ya samu Naila a kasa ta kasa tashi tana ta kuka kafarta daya wajen yatsa Yana ta jini,Mohsin ya dagata da sauri yace sannu nace miki karki biye mata bata da hankali, muje na Maida ke gida,Kinga abinda nake gudu ko,yace yanzu idan na saketa ko na koreta mutane zagina zasu yi ace sabo da zan Kara aure ne,Naila tace karka saketa wlh sai ta kunshi bacin rai,tana dingishi ta dauki Jakarta da mayafi suka tafi,a chemist ya tsaya aka mata dressing suka koma gida. Tana kuka tana Bada labari,Umma tace bar shegiya aure ne dai sai ya Kara,Abba yace Naila kema da tsokana ai dole tayi kishi ko wacece, baki kyauta ba ai sai ki kyaleta, Nan ga darasi a gidan nan nace zan Kara aure uwarku wacce hauka ce bata yi ba,Umma tace yaushe nayi haka? Hashimu kaji tsoron Allah,to ai dama ita uwa tana so ace Danta zaiyi aure musamman in basa shiri da uwar gidan Danta, amma idan akace ita za ayiwa to Kuma sai tsiya,Allah ya kiyaye min nayi wannan haukar a kanka cewar Umma. Hashimu yace na nawa Kuma,a Hakan ana rainani a haka akayi kuka kina tsoro zan dinga yiwa wata girki,Umma tace to ka karo matar yanzu,yace sai da kika ga nayi kwantai zaki ce na Kara kowa ta gujeni,Batoolar ma ta gujeni, amma sanda Naje zance ai ta iya baza kunne taji Ina koya mata girki,Umma tace au har girki ka koya mata? Kaci Amanata,Abba yace Kinga ki gasawa Naila kafarta ni na riga nayi kwantai Kuma a gari, ya zanyi Kubra dai kullum Kubra kamar masifa,dariya Umma tayi tace Allah ya kyauta Maka Dan Yagana. Abba yaji sabon Suna harda sosa keya Yana murmushi,yace Uhum Uhum Uhum...Allah yaji kan Yagana ana lahira,Uhmm ko su Yagana kamanni sun canja oho, su Yagana an mutu ana gulma,sun zaci ni Dolo ne sai su dinga gulmar mutane Ina jinsu ni kuwa in nade tsab a kaina, sai naje na fadawa mutumin da suka yi gulmarsa nace Yagana tace Maka kaza,Naila ta kwashe da dariya tana kuka tana dariya,Babar Hashimu ce guda amma yake fadar haka,Umma tace Inshaallah tana Aljanna Allah zai yafe mata, Abba yace Ina mata addua kullum Allah ya yafe mata amma har ta mutu tana zuwa wajen malamai wai sai ta Kara haihuwa,nace Yagana nima da ya kuka sameni ki fawwalawa Allah, amma Yagana taki ji,kullum baza suyi hirar duniya ba sai zancen wasu,ni Kuwa Ina ji duk na kwashe naje na fadawa mutumin,Ina ta mata nasiha sai ta zazzageni,to yanzu wa gari ya waya? Sai dai nayi mata addua idan Allah ya yafe mata shike nan,idan Kuma bata dace ba yanzu walakiri ya sassaba mata kamanni,Umma tace Dan Allah ka dinga fadar Alkhairi,Abba yace ni na sata tayi gulmar? yanzu haka da za a dawo da Yagana duniya bazan ganeta ba tsabar dukan walakiri. Naila sai dariya suke kamar ba gobe. Naila tana hawaye Umma ta gasa mata kafa, Spark Yana ta kira,yau bugu daya Dake shagwaba ce har ta daga tana kuka,yace menene? tace uwar gidan yayavce ta kusa karyani,Spark yace amma dai baki karye ba ko? tace ae tana shesheka tana cewa kafata jini take yi sai da aka kaini asibiti yanzu ma Likita yace gobe da sassafe lallai na karya da hantar rago,Spark dariya yayi yace to ai ta kwana gidan sauki indai zaki warke. Tace Kuma yace da ice cream da daddare kullum sai na Sha,sai me? Spark ya tambaya,tace da tsire me Laushi,yace wannan ciwon ai da sauki,yace wannan bata da Imani gaskiya,Naila tace ai shegiya sai nayi sanadin sakinta wlh bazan yarda ba,an fasa kawo Maka Amarya Nan da kwanaki kadan sai na dau fansa,Spark yace a'a please Dan girman Allah a kawoki sai muzo tare mu dauki fansa,amma Ina wani kar a kawoki ai bazai yuwu ba,Spark yace ki rabu da ita Allah zai saka miki,ai dama na ganta duk wata ya muka kwana ce,duk ta zama wata Rasss da Kwassss,Naila tayi dariya tace ko tayi kwalliya ma bata kyau,Spark yace ai shine Rasss da Kwass din tayi expire kenan. Yace ki rabu da ita a kawoki gidan mijinki yarinya Kisha madarar Nido inji Scoler,dariya suka yi,Naila bata San Hallare ba Sam ta zaci wasa ne,tace Yama sunan style din da akeyi? Spark yace suna da yawa fa akwai su Snake in the monkey shadow, su Bend down,Naila tace na gane bend down dai kamar zaka Koma shekarar 2001? Spark yace Ehem ashe kin gane, sun Dade suna hira kamar zasu kwana a haka, yau Spark yasha nishadi da farin ciki da wuri ya Sha baccinsa me dadi,Naila kuwa sai bayan sun gama ta tuna ai aji take ja fushi ma take yi da shi. Shuru tayi Umma ta fito daga daki tace lafiya? Naila tace nidai soyayya tana cutata Umma idan ya kira sai na manta komai na dinga farin ciki,Abba da yanzu ya shugo ya tsinci zancen,yace ai haka so yake Naila ki tambayi Kubra,Kubra ya sanda aka turani zance wajenki na dinga guduwa Ina Jin kunyarki,Umma tace Dan Allah daga masallaci ka dawo ka tafi Palo a kawo Maka abinci,Naila tana ta boye dariyarta,tace ko Dan Abba ai ka so zaman gidan nan wlh. Su Naila ana ta gyaran jiki ba daga kafa ko Ina gyara yake Sha ita da beauty,sunyi kyau sun Kara haske ko Ina suka gifta sai kamshi,Naila har wani kiba ta danyi, Hanan taga biki ya taho ta haukace,Mohsin yayi mata lefe akwati uku Amarya akwati shida amma tace bata so,ta fatalo akwatunan kofar gida sai kwashewa yayi ya Maida su gida wajen Umma,Ya Bata kudi ko zata yi wani abu taki karba ta watsa Masa abinsa,Baban Beauty shi ya zuba musu furniture amma kowacce da kalar nata,Hanan sabo da kishi da tasan zata tare duk tasa almajirai suka fitar da kayan ta kaisu ta siyar da na bangarenta ta dauke kudin kayan ta Kai gidansu ajiya,ta kawo kwararrabarbun kayanta tsofaffin ta zuba a part dinta,gidane hadadde yasha alatu part biyu ko wacce 3bedroom da Palo,ko Ina a tsakar gidan yaji flower da interluck, ga motarsa shi Mohsin lafiya Lau abinsa,Chikar gayu anyi dinkuna sunyi anko har Naila da sauran kawayen su Beauty Naila ita bata da kawaye a birni sai kauye,Kuma sai da ta fadawa kaka a gayyato mata kawayenta na kauye,Kuma an basu alawa zasu zo su hudu. Ana gobe daurin aure ko wanne bangare an cika gida ana shiri har dinner Mohsin zaiyi lafiyayya,Naila da iyayi harda kiran Spark lallai sai an kawo mata motar Hawa sabo da zirga zirga,yo abinka da amarya ana zumudi sai gashi ansa wani ya kawo Mata in ta gama amfani da ita za a zo a dauka. Gobe ce ranar Dinner Hanan tace dole taje da kawayenta sai sunga tsiyar da za ayi a can,Naila itace gidan Beauty itace gidansu,gata itace babba mace a gidan da ita Umma ke shawarar komai,abinci ma duk an Bada kwangilar yi,tukunya ko digo baza a a Dora ba a gidan sai dai a kawo a dire,Naila tace Umma Spark ni fried rice zan basu kar a kawo min wani abinci idan ba ita ba ranar daurin aure zaizo,Kuma zaizo Dinner ma gobe,Umma tace ai dai ranar daurin aure ai za bashi ko? Dinner ai akwai acan,ae ranar daurin aure,Allah ya kaimu. Abba an kawo goro da yawa da alawa na daurin aure,sai cewa yake ni ta Hanan nake so a raba abata nata Dana danginta,ana rabawa cewa yake a fitarwa da Hanan fa nata Dana Yan uwanta. Spark shi duk burinsa yazo Kano ya sace Naila a rubibi su kwana a masaukinsa,har Allah Allah yake gari ya waye ya tafi Kano. A dinga sharhi fans Masu Sharhi Ina godiya AsmaBaffa [12/20/2023, 12:35 PM] AsmaBaffa: Paid group only 300 Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Katin MTN 08061929616 Yan Niger +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK1 71-75 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE Baby Ak Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu Zaku iya tuntubarta ta wannan number 07034559202 Washe gari kuwa Spark ko fadawa Naila baiyi ba ya taho sabo da sai taga dama take daga Masa waya,kawayenta na kauye sunzo da shigar Yan Fulaninsu gasu kyawawa sai kalle kalle suke yi,Rayya, Jidda,Nafee,Dije su hudu Wanda gasu yara ma Naila ta girme su duk an musu auren Fulani sun gudu daga gidan Mijin ma basa auren, yara kanana duk an sake su sabo da ba a basu time sunyi zabin su ba, wasu ma auren hadawa kawai akeyi yarinya ta dinga guje guje,karshe idan ta Saba da namiji tayi ta sheke ayarta. Naila duk ta kira me lalle tayi musu,kayanta ma sun musu yawa ta fisu kiba da tsayi sai ta samo kayan Hidaya ta basu kala bibiyu,Hidaya tasan Naila zata basababbi bata ko hana ba ,sannan Kuma ta siya musu anko an Dinka musu su hudun tunda tun a waya tasan zasu zo,sai murna suke yi,ta siya musu Yan takalma haka masu kyau flat da wata ke siyarwa a makwafta,tace ko wacce ta zabi Wanda ya mata har da Yar jarkarsu Naila tayi musu kokari, dama sunyi kitsonsu gasu da gashi,tunda suka zo basa Hausa da Naila fulatancinsu suke ta yi Naila an samu Yan uwa,Umma sai da ta gaji tace Dan Allah kuyi Hausa ai sai ace gulma kuke ba dadi mutane na zaune Kun juya harshe. Naila an Sha lalle hannu da kafa ya zuba kyau,sanye take cikin vest me siririn hannu da skert Dan kanti sun mata kyau abinka da me kyau gata Yar bulbul,gashi yasha gyara ya koma baki ta dole,babu ko dankwali a kanta tana zaune ana karasawa Rayya lalle tana cire mata na hannu. Ta juya baya tana aikin cire lalle taji Mohsin ya shugo danginsu Yan Fulani sai tsokanarsa suke yi ango ango, kado baya Jin fulatanci,Sallamar Spark Naila taji ashe tare suke da Mohsin,Naila a hankali tace Kai ga mijina nan,Rayya tace wayyo kunya ku miko Hijabi aradu a lullubeta,ango ne zai ganta tsirarar babu sutura,Dije tace shike nan Tantiriya ta gama yawo aradun Allah wai Ina zaki je da abin kunya hoodi jam,aradu ban iyawa cewar Nafee,Naila tace ni an fada muku kunyarsa nake ji,ai dama ke baki Jin kunya ko kado haka ya ganki ya kyaleki Tantiriya,tunda Yan kauyen suka zo ba Wanda ya kirata da Naila sai Tantiriya,Umma tayi tayi su daina fada sunki ji. Spark kuwa da ita ya fara tozali Yana ta kokonto ko ba ita bace ne irin wannan chanji haka yayi yawa,ya sake kallonta a ransa yace Janare wannan haske da taka Kara haka,gashinta ya kalla yasan itace sabo da askin da taba yi gefe da gefe da aka kwashe Bai Kai tsakiya yawa ba. Naila tana jinsa ma Bata juyo ba sai murmushi take ita kadai. Umma suna daki da baki,saitin Inda Naila ke zaune ya yazo ya tsaya kamshinsa duk ya mamaye gidan,Hannu yasa a wuyanta ta baya ya kama sosai kamar me shaketa ta baya a hankali ya girgiza wuyan ya saki ya wuce abinsa,Dariya Naila tayi tace ai nasan kazo Malam,Dije tace kunya ta kamani ta jawo hijab ta dukunkune kanta,Rayya tace Ina zan sa kaina yau da abin kunya ku matsa na buya, Tantiriya tace kwayi Kwa gama me za a fasa mutuwa ko hisabi? tamike taje ta wanke yatsunta da taba lalle, Umma tana ta faman kiranta,ta tafi palon,Spark a cikin Yan kauyen Daji sai kallonsa suke. Masu wasa da Naila suka fara tsokanar Spark,Suna cewa wannan ma ai namu ne Kai yaro wannan da Fulani yayi kama,Spark yace a'a yanzu ba a alfahari da ku,wato yanzu a kasar Nan kowa ya tsani Fulani sabo da Bata gari sun watsa mu,Spark an daina alfahari da Fulani yanzu bana ciki ni,Naila ce ta shugo suka koma kanta su Tantiriya an dawo Yan birni iya shege ya kare sai dai kiyi a dakin mijinki,Naila tace wlh bai kare ba kawai dan nayi aure sai ace tawa ta kare sai kace wacce ta tsufa ni wlh shi yasa ma bana son auren ai su Yaya ne suka jawo min. Mohsin yace kika jawowa kanki dai dama mene amfaninki,Ango Spark in banda kallon Naila ba abinda yake,sabo da iskanci Kuma taga Yana kallonta ta fuske tana surutu tana girgiza,Spark sai ya susuce,Umma sunga yayi shuru sun zaci kunya yake ji,Umma tace ki kaishi Daya dakin ga key can,Naila ta dakko Key tace muje,Mohsin yace dama gidana kuka kaishi ba mutane can,Naila tace a'a tasan halin Spark,yace Hanan fa tana tsohon gidan har yanzu bata koma sabo ba ta dai kwashe kaya ko Ina yanzu ba komai wai sai ranar da za a Kai amarya itama kawayenta zasu sake rakata dakin miji,Spark yace ko Maza ne suka kaita ana farko,kara'i zatayi kenan ko babanta ne ya kawota ne farkon aure yanzu take so kawaye su Kai ta,Mohsin yace iskanci ne kawai ya fice. Dakin Naila ta bude ba komai ciki sai katifa ta Sha gyara da bedsheet, Spark yace Alhmdllh sa key,Naila tace ban gane ba. Key din ya kalla yace bani key din idan wani ya shugo fa. Wai me zaka yi? hanashi key tayi ta fice daga dakin tare da Maida key din wajen Umma ta saka bra ta saka riga me dogon hannu sannan ta zuro hijab ta dawo dauke da ruwa da lemo a tire,wai security kika saka kenan? Naila tace ba dole ba ka bari mana a kawoni ko mene sai kayi,shike nan ba abinda zan taba? Naila tace ae,zaki zo ne ai zan fanshe,komawa tayi ta kawo Masa sandwich da Samosa duk ita tayi abarta Kuma sabo da shi tayi,Naila an dage da koyon girki sabo da a birge miji,ganin tana so yaci, sai ce Masa take yi Kaci kaji,yace bazan ci komai ba sai kin koma kin cire rigar Nan da kika saka,kina yi zan ci,Naila ana so aci girkinta,tace yaushe zan koma cire riga a cikin mutane,cire a Nan yanda kika saka ki cire, sai na ci abincin, ta cikin hijab ta cire ta zauna da vest dinta ko bra din ya ce ta cire. Yace hijab fa a'a cire,Sai dai idan baza Kaci ba ta furta,fisgo hannunta yayi ta fado Saman katifa. Tsaya nifa ba abinda zan miki hugging naki kawai zanyi,rungumeta yayi a jikinsa,tasa hannaye tayi hugging nasa back,Naila da anji Jikin Spark sai jikinta ya mutu murus,abinka da shakuwa an Shaku,kasa katabus tayi sai ma sake kankame shi da yi,a hankali ya dago fuskarta tare da tallafar fuskarta ya fara aika mata da kiss,Naila Idanuwa ta lumshe tsayawa yayi Yana karewa fuskarta kallo Yana dariya kasa kasa yace bude idon to,suna a rufe tace baza su budu ba yanzu, ci gaba yayi da tsotse bakinta,tun tana Dan sharewa har ta kasa ta fara Maida Masa martani , tana juya bakinta cikin nasa kamar zasu cinye juna,Spark yace kaga Yar gari,kin gama wayewa,Naila taji kanta ya Kara girma an yabeta har da sake bada himma zata nuna wayewar,Batasan Wato yake mata ba. Juyata yayi tare da zaunar da ita tsakanin kafafunsa bayanta Yana Saman kirjinta,A hankali yana shafa wuyanta har ya gangara tare da sa hannunsa ta cikin vest Abu ko bra,Naila zama ta gyara tana Jin dadi,harda ajiyar zuciyar bata sake magana ba sai dai tayi ta faman Sosa idonta, tana tsoro kar tayi Nishi sauti ya fita, yace bata da kunya,yace Ko ba Tantiriya bace ne? Naji tayi mukus,Ido ta Sosa tace itace mana,ya naji kinyi shuru ke da zanji kalamai na tashi,Naila tace nayi hankali tare da dawo da hannayenta ta bayansa ta rike shi Kam,Spark yace au baza kice komai? Haka kawai nayi ihu ka dinga min dariya daga baya, na daure abina,kiyi abinki ni ba abinda zan miki Kinga a musulunci ba a so duk abinda kayiwa matarka idan tayi ihu ta nuna taji dadi daga baya ka dawo kana mata dariya ko kana tsokanarta to zata dinga Jin kunya ta daina shi yasa akace ba kyau,nima Kuma idan nayi ihuna kika min dariya daga baya ba kyau,Naila tace ni dai wlh sai na Maka dariya sai na tsokaneka,dariya suka yi. Sandwich din ta dakko ta fara ci sai ta yi wayo wai tana cewa sandwich dadi,a ranta tace karya nake Kaine me dadin bari na fake da dadin sandwich nake ji,Ido ta lumshe tana taunawa tace dadi kashe ni wlh dadi,Spark ya ganeta shi dai yace ko dai nine Sandwich din? Naila dariya tayi tace na rasa me yasa motsi nayi sai ka gane,Spark shi Kam boobs yake aikin sarrafawa sai mutsu mutsu Naila take yi. Ta bayanta ta miko Masa Samosa, kansa ya duko da shi saitin hannunta Yana gutsira,Naila tace Kwalbewa duniya ce,kwanciya yayi ya dawo da ita samansa,Naila ta Kalli Hallare harda dagawa Spark riga ta ganta kuwa a wando duk tana fitar da ni'ima,Naila ta rufe da sauri tace Allah ya baki hakuri,Bai San ma ta daga masa rigar ba,yace me? tace to Hallare ce take dalalar da yawu fa,ke fa? tace bado wai? Tace ae me yake ciki? tace aradu Hawaye ne yake ta zubowa,Spark dariya yayi yace Bado na hawaye,ya dauki lokaci Yana murzata sai da taga duk ya fara fita hayyacinsa ta kwaci kanta da kyar tace a bari sai an kawo Amarya please,yace ni da nazo yau daga dinner sai hotel zamu kwana, Naila tace Bada ni ba wlh haka kawai aje na samu ribar Hotel,ni kwana nan gaba daya ban yarda da Kai ba,da a baya wani Dan Salihi da Kai yanzu Ina abin naka kullum shahara yake. Snacks dinsa ya zauna Yana ci yace ah yanzu an fara iya abubuwa,ai dagewa nayi naga za a barni a baya kullum girki nake koya,yace good girl ga Indomie da bishiyar salat ai kina kokari,kwana nan zaka yi tumbi,sun dade suna hira kafin yace zan wuce hotel naje nayi baccina kafin lokacin dinner,tace to shike nan abincin fa? Kadan Kaci,kafin na fito naci a gidane ai naci snacks dinki da yawa abincin ne ban ci da yawa ba,mikewa yayi yace yau hannuna albarkar da take jikinsa tayi yawa,dariya tayi yace you are so sweet,komai naki me kyau Allah ya miki baiwa,Naila tace Alhmdllh bari na kira kawayena na kauye ku gaisa,yace alright ya koma tare da kwanciya a katifar. Fita Naila tayi bayan ta Maida hijab dinta tace Rayya tunda an gama lalle Kun wanke ku zo zaku gaisa,Rayya tace wayyo ni Allah kunya,Dan birni haka,Dije ita gwana tace ku fa baku waye ba aradu ku taho mana,suka tashi a kunyace suka shiga dakin,Spark Yana kwance abinsa Saman katifa suka durkusa har kasa tare da gaida shi Ina yini,yace lfy Yana fara'a a fuskarsa, Yana dariya a ransa kuma irin daurin da suka coka goshi kwal,ya musu irin gaisuwar su,yace ya gida? Suka ce lafiya Lau mun sameku lafiya? Spark yace lafiya Lau..lafiya Lau,ya manyan? Sukace lafiya kalau kalau wallahi,ya sake cewa ya shanu ya masu gidan naku? Rayya tace nidai Dan marakina Daya bashi da lafiya ciwon hanta ta kamashi,Spark yace to a yanka shi mana a Sha dadi, suka ce kaiiiiii hodi jam suna dariya Rayya tace ai Affana sai ya kusa kasheni,sanuwar fa wacce ta haifi Dan marakin gadonta nayi wajen kakana,Spark Yana jinsu,Dije tace nidai tsakani da Allah mijina ya sake ni dukkan mu auren mu ya mutu,gwara ma Nafee ita ta samu ciki ya zube mu kuwa shuru,Spark ya kallesu wannan tsigi tsigin yaran ma me za a tsinta a jikinsu,Jidda tace mudai Allah ya kiyaye mu musamman ni Iro Allah Bai bashi sa'ar iskanci Dani ba da tuni na boni la lalashe ,Spark Yana ta dariya a ransa yace a ransa Iro anyi dakiki marar rabo,Rayya tace kaga ni dai Ina son Sagiru na wlh amma iskancin Sagiru bazan iya ba nace ni da Sagiru kaadii fau fau aradu,Spark yace uhm Sagiru ya cuci kansa, Rayya tace Tantiriya ta dawo birni kowa a riga Yana ta kewarta. Spark yace na manta ban tayaku jimami ba ya akaji da rashin Tantiriya? Suka ce ohh Tantiriya ta barmu sai hakuri muke ta yi Allah yasa hannun na gari ta fada? Spark yace na gari ne mana tunda gashi ta hadu da Tantirinta,dariya suka yi suna Jin kunya suna rufe Baki suka ce to mun tafi,yace na gode ya mika musu kudi suka ki karba sai Naila ce ta karbar musu. Suna fita suka dinga labari wlh kirki ne da shi Ashe suna ta bawa Umma labari ai har Hira suka yi dama Yana da magana,har wasa ya dinga yi mana wlh akwai kirki, a farko mun zaci bashi da mutunci mun ga Yana gadara da takama Ashe shima Tantiri ne a nutse yake magana baza kice shi ya fada ba,Spark fitowa yayi zai tafi Naila tazo zata raka shi ya Dan matsa nesa da ita kadan yace kar ace bani da kunya a gidan surukai,suna zuwa kofar gida yace koma gida,karki min make up lokacin dinner kuma na tsani wannan kwalliyar da mata keyi,duk kyanta Bata birgeni Sam,kiyi da kanki kawai ni bana son make up duk ta canjawa mutum kamanni,Naila tace to na huta nima. Ana ta Shirin Dinner da yamma Chikar gayu itace babbar kawar Beauty an dauki wanka kamar me,Amarya kuwa tana wajen make Up tare da wasu kawayen ta Sha farin bride material me tsadar gaske an mata wata gown me kyan gaske ta zaratan amare,an nada mata dauri da silver gogoro, takalmi Silver jaka ma haka,make up din tayi kyau an dora mata mayafin amare a Kanta sharashara sai walwali take ta ko Ina,Ango Yasa Shadda Yar ubansu Silver kalar takalmi da jakarta da gogoro. Su Chika duk anci ankon Leshi me kyan gaske Blue and white,kawaye an Sha wanka sunyi gayya kamar me, Yan mata tamfatsa tamfatsa sunzo duk kawayensu ne yawanci daga gidan yari suka fito,Kamal ne zaizo shima sabo da abokinsa Spark ai kuwa Rafeeq yace akwai dinner? akace ae yace ko banza na Kalli mata mu tafi Kamaluddeen,Kamal yace Allah ya shiryeka Kai ba Dan iska ba sai son kallon mata? Rafeeq yace ko banza ai na kashe kwarkwatar idona muje,Da yamma suka dira,Rafeeq lokaci nayi yafi uban kowa saurin shiryawa yace Kano sai da shadda ya fito cikin shadda me kyau wata ita ba milk ba ita Kuma ba ruwan kasa ba,suna dakin Spark shi da Kamal,Kamal yace gaskiya kayi kyau Rafeeq Allah kawo babban rabo,yayi shuru kamar Salihi,Mayen mata Misam ne Allah yayi ya kira wayar Rafeeq,kana Ina? Rafeeq yace dinner Yan mata ne iya kallonka,Misam yace amma baku da mutunci shine ko ku fada min ni shugaban mata guda,Ba komai ai gobe ma matan zasu taru ko? Rafeeq yace ai ance akwai walima mata da Maza za ayi wa'azin zama da iyali lafiya,Misam yace tab zanzo naji Ina jin wa'azi Ina zabar nawa ya nawa. Ana ta tafiya wurin dinner dangin ango dana Amarya,Abba ya shugo gidan Yana tarkata kan Yan mata danginsu ku fita ku tafi aje ayi rayuwa Allah ya sanya Alkhairi,Wata babbar mace me suna Tani tace zanje nima nayi kallo, Abba yace Tani gidan uban wa zaki? ki batawa yara show sunyi gayu aga irinki kamar wata Tsohuwar mota hayis ba Inda zaki ai zubar da girma ne,Kubra ta cakare taci wani material an mata make up,kyan da tayi ya Isa,Dake Kubra ce sai Abba yace Yar Inna an fito? Ko ranar bikinmu baki kyau haka ba,idan an girma asan an girma,Kuma wallahi sai kika yi kyau kamar kiyi ta zama a haka,ai da bazan sake fita wajen sana'a ba gwara kullum na dinga kallonki. Umma tace wai baza kaje bane? Abba yace a'a haka kawai naje na zubarwa da yarana mutunci wlh tsab naji kida zan taka, Kinga ai girma ya Fadi kuje ku dai kawo Basma nayi miki rainonta,tace madararta tana dakina Jikin bed,yace to ya karbi Basma Umma ta fita ta tafi tare dasu Hajiya Tagwadas ansha gayu. Naila ta Sha anko itama ta cakare ta zuba kyau kamar a saceta kawai Spark take jira,ba a dade ba yazo a mota ana tuka shi ya hakimce a baya sai kace shine angon,shadda sky ya saka shigen color din ankon da Naila ta saka,baya ta bude ta shiga gefensa,Yana ta kallonta yace kinyi kyau sosai,Amarya da ango sun karasa wajen Event suna waje ana ta musu ruwan pics sannan aka Bada sanarwa Amarya da Ango zasu shugo,salon kida aka canja. Amarya da Ango ana rakosu ana wata musu buzzer suka shiga tar da zauna,Rafeeq tuni suna ciki shi da Kamal,Spark ne ya karaso tare da Naila rike da hannunta suka nemi wuri tare da zama,ko wanne table da abinci da kayan Sha gasu Nan. Babbar Kawa aka Kira Suhailat Chikar gayu,Chikar gayu ta fito wannan fili ana nemanta,tun daga Jin sunan kowa ya baza Ido yaga wace Chikar gayu,Chikar gayu mikewa tayi akayi harrrrr ana kallonta,ta isa gaban Mc ta karbi Speaker tace Alhmdllh sabo da farin ciki a bani kidan Chika,aka saki sauti Chika tayi rawa iya rawa kamar me ita kadai kwal ta iya chashewa,Naila ce taje da Dan takunta kadan tana mata liki,Su Hanan ne suka shugo da kawayenta suna cin magani. Naila ce ta radawa Chika maganganu sannan Chika tace a tsaya da kida zata Dan Bada tarihin Amarya a takaice,Sai dariya Chika take bawa mutane domin rawar tata ma ta iya shege ce,Speaker ta karba tace na tabbata kowa yana Jin Hausa a Nan sabo da haka ba ruwan mu da turanci America ma uwata,aka yi dariya. Tarihin Amarya ta bayar a takaice a nutse Kuma, aka tafa mata,sannan tace Alhmdllh Alhmdllh nasan Amarya baki gaji siyar da dankunne da tozalin tsofaffi ba,Baki gaji siyar da mazari da Alli ba wannan sai Dan koli,Naila tace gaskiya ne wannan, sannan uwarta Bata kulla omo dan awo cewar Naila,bata da kanne ma bare ayi mata fitsarin kwance a mayafi ko Ango ya taba Jin zarnin a Jikin Amarya sanda Yana zuwa zance? Idan ya taba ji ya fada,Naila tace sai dai kamshi wlh,yeeeeee yan mata suka saki shewa. Hanan ranta ya baci ita da kawayenta masu zugata,tun a wajen ta fara kwalla,tace ba Wanda yasan sirrina sai Naila,wallahi wallahi sai sun San sun min habaici,sai na lakadawa Amarya duka bari a kawota a ranar a gaban mijin nata shege munafuki ai shine ya Fadi sirrina. Naila tace sabuwar Miya sabon tuwo,me za ayi da tsohon tuwo sai dai almajiri wlh ko a jefa a bola,Chikar gayu tace Kainuwa dashen Allah Amarya Beauty an gaji arziki gaba da baya, fara me farar aniya babu Mai ba sabulu natural daga Allah ce,hakora reras ango ka dace,Naila tace da gani ba yunwa a jikinta Kai da Ganinta kasan ta Sha Madara ta koshi tayi brush da Naman kaza,yayana yayi dace,yanzu nasan yayana ya auri mace, na tabbata ango kayi dace domin ka samu mace ta gari wacce zaka samu nutsuwa a cikin gidanka,wacce zata kula da Kai da danginka da duk wani Wanda ya shafeka. Duk kawayen su Chikar yawanci daga gidan yari suka fito babu na gari sai dai dai kowa shegiyar kanta ce shi yasa basa Jin kunya ana fada zasu saki shewa,Chika tace jama'a a gurguje bamu iya tashin hankali ba duk da cewa Kawata Nawwara wato Beauty tana da abokiyar zama Sabo da haka zan danyi nasiha ga Amarya,Beauty idan kika shiga ciki kika tashi hankalin ango to kinci amanata ni babbar Kawa,ko da abokiyar zamanki ta tsokaneki ki to ki nuna mata zaren ba kalar yadin bane, ki mata fatan shiriya idan Kuma anyi rashin sa'a tana da motsi a kanta to karki sa kishi a ranki ki tsaya iyakar iyawarki na ganin cewa an sadata da asibitin masu rangwamen hankali,Bamu ce idan an tabaki ki kyale ba,a'a bamu gaji haka ba,ba ruwanki da tsokana amma ana cewa kule kice chass amma a wajen me gida,yeeeeee ayiririri sai Chika lallai a nuna mata gidan kaso ba karya ba cewar Yan matan,Chika cikin nutsuwa taci gaba yanzu kishin fada da hauka jahilci ne da rashin sanin darajar Kai,a wajen me gida ake nuna kishi, Idan ta bashi Sadine ki bashi sukumbiya,aka kwashe da dariya a wajen,Rafeeq Yana dariya yace wannan yarinyar ban taba ganin Yar iska irinta ba,wai Sukumbiya,Kamal yana ta dariya yace ai dole suyi Yan gidan yari ne fa kaf kawayen maybe,waccen matar Spark din itace key na iskancin ita take musu rada. Sabo da haka Amarya a zauna lafiya da miji,mudai Munji dadi da iyayenmu basu gaji siyar da tozalin mata da Alli ba,Mun gode Jama'a Allah ya Maida kowa gidansa lafiya ta mikawa MC waya,Hanan ta kumbura iya kumbura ta fusata,Mohsin ango Yana jinsu ba yanda ya iya da su yaso dai ya hanasu amma sun shammace shi,Bai zaci haka zasu yi ba,yace maganin Hanan kenan da ta taba Naila ita zata dinga sasu suna mata rashin mutunci,bata San Naila ba,da ace bata kula Naila ba da lafiya za ayi bikin a gama,Naila ta koma ta zauna kusa da Rafeeq tace baka gaishe ni ba Ina Auntynka,Rafeeq yace ni kawar Nan taki badan Yar duniya bace da na sota ma,Chika? Yace ae ita amma duk danginmu mu kare a Yan gidan yari fisabilillahi,Naila tace gobe za a dakko malamar mu me yin wa'azi a gidan yari ta bangaren Mata,Matashiya ce irinmu amma akwai ilimin addini da hankali wlh ga wa'azi da koya zamantakewar aure,yanzu ku Dan masifa ma malamar me wa'azi yan gidan yari takewa wa'azi duk malaman duniya,Naila tace gwara irin tamu,shekarata ashirin a gidan yari a can aka haifeta yanzu an fitar da ita shekaru biyu da suka wuce Bata fi 22yrs ba wlh sai baiwar wa'azi,Rafeeq yace Allah ya kaimu ai harda Maza maji wa'azin,su Chikar ne suka gayyato mana malama Ikram,wlh indai kana son Chika zan Maka hanyarta,sai nayi shawara cewar Rafeeq,Kamal yace Amarya ango Yana harararmu ki koma wajensa kishin masifa ne da shi,Naila ta mike ta koma wajen Spark. Anci an Sha anyi liki,su Hanan anyi kyau anci Leshi harda zuwa fili ta rike hannayen Mohsin tana rawa duk cikin kishi,tana ta uban tikar rawa harda Karin haushi take tikar rawar tana yi da sauri da sauri kamar mahaukaciya,duk ta zauce,Mohsin yaga abin yayi yawa yace karfa ki sumar da kanki,kida slow music ki dinga uban rawa haka kowa na kallonki a mahaukaciya,Hanan ko kulashi bata yi ba kawai ta hada zufa tana haki tana tikar rawa a firgice harda dukawa,tana cewa uban kowa ya Gani bana kishi,Ta fada da karfi kowa Yana ji, Spark ya dinga dariya yace Kai jama'a Dan Allah ga kudi na dauki nauyi a Kai waccen asibitin mahaukata,Rass da Kwass fa ta haukace Baby,Ni na taba ganin kishi haka. Umma ce ta gaji taje ta fisgo Hannun Hanan ta fito da ita tace baki da hankali ne,Allah ya isa duk munafukan surukan da suka zuga aka min kishiya ai munafunci ne,surukai su dinga munafunci suna zuga dansu Yana aure sabo da an tsaneka wallahi Allah ya isa,su an barsu sun zageni sun zagi iyayena sai ni yanzu sabo da Ina rawa za'a hanani ta fisge hannunta ta fice daga wurin dinner din gaba daya sai gida. Can ta iske da ginta tsirari tana zage zage tace wallahi sai nayiwa amaryar duka za a kawota ne,sai na cinnawa gida wuta idan na tare,suma dangin sai wani bata hakuri suke suna Kara zugata a nutse. Bayan an gama Dinner Spark yayi hanyar Hotel da Naila ta fashe Masa da kuka tace nice babba a gidanmu mace komai Dani ake shawara Idan Umma suka ji ni wlh bazan je ba ka sauke ni,Spark yace ko Abba bazai ce min komai ba wlh Dan na daukeki nifa ba abinda zan miki nayi alkawari sai an kawoki gidana,Naila tace aje wajen Abban indai ya yarda zanje,Ta Manda Abba Dolo ne. Suna zuwa suka same shi a kofar gidan Yana jiran Naila zai mata kaca kaca,dama yace yau sai yayiwa Naila kaca kaca a gidan da fada, yace naji abinda kuka yiwa Hanan a wajen party ke Naila ki kiyayeni ke Naila ki dinga saukakawa ranki ato magana ta gaskiya, shike nan fadan wai ya gama,Spark yace Abba nima Kara na kawo, akan nace ta rakani unguwa wai baza taje ba, Abba yace ke Naila ki kiyayi fushin ubangiji,kibi mijinki sau da kafa da kika dawo gida mu me zaki yi mana? Banda ku cika mu da surutu da kawaye,Naila tace Abba fa hotel yace hotel fa tana hawaye,Abba yace Yar banza ni da Kubra zata kaini Hotel dinma ai San barka,so nake na samu kudi nima na dauki Kubra muje picnic. Spark kasa rike dariyarsa yayi,Naila tace Abba Umma fa sai ta sake haihuwa wlh,Spark ya sake shekewa da dariya yace Dole dai a yara a samu DNA na gado ko Yaya ne Naila itama doluwarce,Abba yace ki daina ja da ikon Allah,da ba a haihuwar za a haifeku ne,gashi muna ta yawa a arewa sai cinye zabe muke na shugaban kasa,namu ne suke ta mulki,Abba da suke cin zaben ai wuya muke Sha munfi kowa Shan wahala,Abba yace ba abinda ya dameni da haihuwar Kubra,Allah in ya bamu muna so wani ma Yana kuka yake bashi da yaro. Naila ce ta tsorata Abba tace Yan hisba kame suke yi yanzu a hotel,Abba yace yo Karuwa na dauka da za a kama mutum,jiya naji wa'azi ance a dinga fita da mace yawo idan matarka ce,yanzu ance za a tafi dake kinki kina karyata malamai kamar marar Ilimi,Abba kawayena su Rayya fa, in banda hirar shanu me suka iya,Naila yaja gefe Yana mata kus Kus wai nasiha yace baki da hankali ke bakya koyi da uwarki,a gaban suruki kike jayayya da ubanki wallahi watarana idan kuka yi fada zai miki gori namiji ba Dan goyo bane,inja ki ja a gabansa Yana kallonki a marar tarbiyya,ki wuce ki tafi idan Kuma baza ki je ba wallah baza ki kwana a gidana ba sai dai ki kwana a waje ko ki tafi masallaci,Naila juyawa tayi tana fushi ta shiga mota,Spark da gulma sai da ya tabbatar Naila sai ta je, yace Abba a hakura tunda bata so da an barta. Abba yace a'a kuje kuje tafi da ita ai ba a biyewa mata haka suke da yanga ai idan bata yi haka ba ai bata cika mace ba yaro,ai macen kenan,Spark yayi godiya Yace Abba Allah ya Kara sutura,Abba yace Alhmdllh sutura Kam Ina da ita ma ta isheni haka, Spark yayi dariya a ransa yace wlh Abba Ina ga bokaye ba mutum suka sawa mamansa a ciki ba kawai aka haifo shi. Naila mota ta shiga tana hawaye tace ko Kaka bamu gaisa ba da shi,Gani yayi bilhakki take Masa kukan,yace ai ke dama ba a abin arziki Dake,yace driver juya ka kaita gida kar ace satota nayi ,fushi yayi,Naila ta kalleshi kadan tayi shuru ya Maidata gida,ko sallama bai mata ba yasa driver ya ja mota suka Kara gaba,Yana mota sai cewa yake hmmm ya ja Kwafa yace yarinyar nan zata gane kurenta bari a kawota. Naila bata samu Abba a waje ba tayi sauri ta shige dakin da suke zaune da su Rayya,suma an dawo dasu daga wajen Dinner har sun kwanta,Naila ta shugo tare da cire kayanta ta canja marasa nauyi ta sa Hijab ta wuce dakin da kaka yake tare da wasu dattijan,Yace Naila,tace na'am Kaka,yace shugo Maza ki karbi sakonki,Shiga tayi ya Bata magunguna yace ai duk kin San yanda ake amfani dasu,tace ae Kaka,yace to zauna mana,wuri ta samu gefe ta zauna ya fara mata nasiha sosai,Naila tana ji tana to.. to.. to.. ko Dan kuka babu,ya Dade Yana mata nasiha dattijan ma da suke daki daya, suka tayashi sannan yace idan an kaiki watarana sai kuzo min ziyara ko? Naila tace zamu zo Kaka,yace to gasu an dai kaya an nuna miki ko? Naila tace ae Kaka na gode duk ance ango yayi komai sai da ka kawo min kayan kitchen masu kyau harda tv plasma katuwa da fridge. Yace ai sa na siyar muka tafi birni da goggo muka siyo miki na Yan birni,da ace ma ango baiyi komai ba ai ni zan miki kayan dakin,goggonki ta baki naki magungunan ko? Naila tace,yawwa wannan naki ne karki wasa dasu yanda tace ki Sha haka,Naila tace to tayi musu sallama ta tafi dakinsu tayi kwanciyarta. Washe gari karfe 11am ne daurin aure,wanka duk suka yi ko wacce taci gayu,Umma Shadda ta saka maroon,Naila da kannensa duka shadda ce pink,Ango kuwa Fara ce Kal ta Sha aiki,Abba yau yasha kyau kamar ba shi ba,Shadda Gezna Mohsin ya Dinka Masa Arsh,gidan Amarya aka dunguma daurin aure, Baban Amarya yayi gayya masu kudi ne kawai suke zuwa,11:30am aka daura auren Beauty Nawwara da Angonta Mohsin Hashim kan sadaki dubu Hamsim. Hanan tana Jin labarin tace ai bata yi tsada ba wlh,dubu Hamsim duk kudin Ubanta Sadakin yarsa dubu Hamsim ai sai a saka mata million Daya Muji,kawayen Hanan da danginta suka ce munje gidan surukanki wlh ana ta Shan lemuka mu lemo an kawo mana kadan har ya kare,wlh karki yarda kije a karo mana namu ko da bala'i. Hanan gidan ta tafi lokacin an dawo daga daurin aure ansha pics da Amarya Ango yazo gida Yana ta dauka da Yan uwa,Abba ana yin pics ya fita sallamar masu zuwa Masa Allah sanya Alkhairi,Hanan tasan babu me saurarenta sai Abba wajensa taje sanye cikin Leshi taci takalmi da jaka,tayi kyau matuka,Abba Yana Ganinta yasan matsala ce wajenta ya nufa kar ta kunyata shi a cikin mutane,tana zuwa ba gaisuwa ba komai Abba lemo nazo a karo mana namu kadan aka bamu ni da kawayena sabo da ni ba'a kaunata sai ta fashe da kuka. Abba yace karki bata mana shagali ke wai bakya son zaman lafiya ne,Lemo carton nawa aka Kai miki sabo da Allah,ai yayi mana kadan ni dama nasan an tsaneni ba a kaunata,Mohsin ya daina so na yaga wacce ta fini kyau,Abba yace ai kema ba mummuna bane ki kwantar da hankalinki Hanan bazai wulakantaki ba,karki ga Amarya ta fiku kyau ki tsorata, duk mun San Amaryar nan tana da kyau amma kar wannan ya dameki, Abba yace kin San Kubra baza ta Kara miki ba domin an baku da yawa, sabo da korafinki fa abinci da lemo da ruwa da kaina na ebar miki nasa aka Kai miki,jama'ar taki nawa ce? ko Kasuwar singa kika tara ne,Hanan tace ba komai to amma wlh sai an Kara min ko na shiga ciki ayi wacce za ayi dani,kawai sabo da an rainani sai a dinga nuna min kiri kiri ba a kaunata,Abba yace ko kinje Kubra baza ta Kara miki ba,cikin gudunmuwarsa yace lemon duk carton daya nawa ne? tace dubu daya da wani Abu da manya Kuma ya kusa dubu biyu,dubu biyar ya zaro ya mika mata yace gashi jeki ku siya,kudin ta karbe ta juya ta tafi a Hakan ma korafi take yayi kadan. Tana zuwa suka hau shewa da kawaye tace ai wallahi sai da aka bani kudina chass, ai basu gaji da ganin tashin hankali ba wlh baza su huta ba indai nice har sai an gaji an saki Amaryar. Ganin Hanan da haka zata kori Amarya. Spark kuwa ba zuciya akan Naila duk da yaji haushinta jiya amma Allah Allah yake yazo ya ganta,gidan suka shiga tare da su Rafeeq suka gaida iyaye tare da yi musu Allah sanya Alkhairi,Naila dai sai pics suke da Mohsin my love yau an zama ango yau za a kawo Maka Amarya fa,Mohsin Yana dariya yace yau zan karbi sabon kaya,ta dafa kafadarsa suna ta surutu,Spark ya kalleta yace da nine ai da tuni ta fara korafi,Mohsin yace kema nan da 3days ai za a kaiki,Naila tace ae mana munyi anko,tana ganin Spark tace takawarka Lafiya na Naila,anyi fushin anyi fushin zuciya amma zuciyar ta kasa hakura da ni,ya zaka yi da Jamilu,dariya yayi ba shiri,da ya shugo yace bazai kulata ba sai ya nuna mata fushi yake da ita amma gashi ta sashi dariya a banza. Rafeeq Yana ta kallo dama abinda ya kawo shi kenan,Su Dije suna ganin Rafeeq sun zaci irin Spark ne,shima Spark din basu San sabo da Naila ya saurare su ba,Kanin mijin Tantiriya ga kanin mijin Tantiriya, Rafeeq ya wani bata rai wai kar wata ma ta so shi,ya tsani mace tace tana sonsa shi,Spark yace Kai kawayen mu ne na kauye wlh karka Raina mana kawaye zan karbe jarin Dana baka,Rafeeq dariya yayi kadan yace ai Kai yanzu Yaya sai an Maka uzuri,gaishe da su suka yi,Rafeeq ya Kalli Rayya Dake ta kallonsu tace wannan shi dai Yana da da talatu ne fura,ta nuna Rafeeq,Spark murmushi ya saki,to naga Yana ta wani yanga kamar mace,Rafeeq ya daure fuska tam, Spark shi Naila ta dauke Masa hankali tazo tana Masa rada kayi kyau ko Jin abinda Rayya kewa Rafeeq baya yi. Rafeeq kuwa Naila ya tambaya yaushe za ayi walimar ne taku? Naila tace 3pm to 5pm sai a wuce Kai amarya,Kamal yace na taba Jin walima mata da Maza a hade,Rafeeq yace haka tafi dadi. Bayan sun tafi zuwa karfe uku Rafeeq harda canja Jallabiya da carbi a hannu na tafiya walima,Spark ya dinga dariya yace ai Kai ka fi Angon ma,idan iskancin Nan kake sha'awa kayi mana kaima,wannan masifar son mata haka Kuma kace Kai kar wacce ta soka,Rafeeq yace ai ni Yaya nafi so na kallesu daga nesa sunfi birgeni,3pm mutane suka cika a Inda aka kama za ayi wa'azi,Misam maye sai da yazo,Rafeeq ya ganshi yace Misam kana birgeni Kai kawai mata kaji dadinka,baka da control ba komai,zanci uwarka wlh sa'anka ne ni,kaima idan kana so ka fara mana sai son mata a baki da Ido, Malama ce ta shugo. Bata fi Naila ba Yar kyakyawa da ita me Dan haske amma ba can ba,ta Sha hijab har kasa,idonta tar a kan kowa,Spark baki ya tabe yace wannan ce zata min wa'azi naji Allah bazan batawa kaina time ba ya mike ya fice, dake a ciki bangaren mata daban na Maza ma daban. Matan su Naila duk an Sha Abaya,Maza yawanci da jallabiya,Amarya da Ango ana zaune a high table anyi shigar larabawa ta Amarya da Ango. Malama Speaker ta dauka suka hada Ido da Misam ya kashe mata Ido daya tayi sauri ta dauke kanta dama shi da Rafeeq duk suna gaba gaba,Kuskure Malama ta sake yi na kallon Misam ya daga mata gira tare da kashe mata Ido,ya radawa Rafeeq na samu Daya yanzu Malama,Rafeeq yace cikin rada ga Chikar Gayu nan ta shugo,Misam ya basar sai bayan Dan seconds ya kalleta,Chika ta kalle shi suka hada Ido gwalo ta Masa ta zaro harshe,dariya yayi ya sake kallonta ta turo kirji gaba tayi girgiza kadan,dariya yayi a boye yace ta sake yi wai,kanta ta dauke,yace Ina Amaryar Yaya Spark ne? ,Rafeeq yace gata can mana ai wannan tafi karfin kanka sai dai Spark na sallama mata,gata can a gaba Inda Chika take. Malama ce tayi gyaran Murya tare da sallama,sannan ta bude da adduoi,Misam Allahu Akbar ya furta sai da kowa yaji,Malama Ikhram ta gaji da iskanci su Misam magana daya tayi sai sunyi Kabbara,sun gama Raina mata hankali,Misam tayiwa magana siiiiii....siiiiii...hey ..hey....siiiiii,dagowa yayi daga danna wayar da yake suka hada Ido, fito tayi Masa ta nuna kofa da bakinta wai ya fita,Malama da fito,ko kulata baiyi ba yaci gaba da danna wayarsa,Mohsin ya radawa Amarya su Spark duk gasu da Kamala kyawawan gaske gasu da aji sai iskanci fal ciki,Beauty tace naga alama kuma kamar basu suke yi ba,sai su Fadi Abu su fuske,su Rafeeq basa saurarar Malama waya suke dannawa amma ko ya tayi magana sai sunyi Kabbara Allahu Akbar. Malama tana Jan Aya da hadisi tana wa'azinta sosai da sosai,ta Fadi mene ma auren gaba daya,da sharudan Dake ciki,sannan ta dawo kan yanda ake zaman Aure,ake tattalin me gida da kula da shi,tazo tana koyawa Amarya yanda ake tarairayar miji dama duk irin malaman Nan fitsara sukeyi su fake da wa'azi,da Allah Amarya ayi dinkunan zaman Palo Banda zuwa a dinga manne jiki a gidan miji,ki dinga saukaka Masa yanda zai cire su cikin sauki,Rafeeq kasa kasa yace wannan fadakarwa ce me kyau dole na dakko malamar Nan har Abuja ta koyawa su Mima rayuwa,akan kula da yara da musu tarbiyya,Misam yace maulidi zamu ce zamu hada sai mu dakkota. Chikar gayu tace wannan gaskiya ne ke Beauty kinji dai a saki a Palo su Sha iska,Malama tace ashe Kuna ganewa Alhmdllh Alhmdllh,ba ruwanki da kishiya kiyi ta kanki Amarya,me gida idan ya dawo yasha aiki ya gaji ya kamata ki tayashi cire kaya,idan ya hada zufa ki tanaji handkerchief dinki me kamshi ki goge masa gumi,sannan ki tarbe shi da ruwa me Sanyi,ko wani dan zobo haka me Sanyi,Maza suna son girmamawa,karki zo ki wani tsaya Masa kerere kamar namiji,da karairaya da kissa cike da girmamawa zaki bashi zobonki me Sanyi,idan ta kama ma ki bashi a baki,Maza suna son kulawa,Rafeeq yace haka muke Malama musamman ni,Malama ta Harare shi. Tace shimfidar aure Amarya, Chikar gayu tace a tafawa Malama anzo Inda muke jira a bata darasi,Naila tace bari na bude kunne Malama nima Amarya ce anzo Inda muka fi wayo,yeeeee suka saki shewa mata. Kamal yace ni dai wajen Nan Ina da mutuncina bazan iya zama ba ya tashi ya fice,Misam yace mu mun zubar da namu wlh sai naji komai,Maza matasa duk sun zuba kunne,wani har cewa yake Malama mu ba a zo kan Maza ba,tace zanzo ne ku saurareni. Sanda ta fara bayanin kwanciyar aure Mohsin kunya ce ta lullube shi,Rafeeq yace ni dai na kamu da son Malama ta San harkar irinta nake so,Misam yace idan ka aureta zaka Sha dadi ko Mai ta iya,yace musamman idan aka fada bedroom. Naila kuwa cewa take an gode Malama Allah ya biya da Aljanna Munji mun dauka zamu yi,Rafeeq yace Kai nima na tashi daga wajen Nan kar a rainani Chikar gayu sai raini take kawo min,Misam yace dani za a kare sai an rufe addua da Dani,Rafeeq ma ya tashi ya fece,Maza duk masu Yar kunya arcewa suka yi,Mohsin ya gaji shima badan dole ba Ina zai zauna sai dai su Tantiriya irin wajen sune,da kyar ya daure aka gama wa'azin Nan,Misam ana shafa addua yace har an gama gaskiya anyi sauri,Malama ta gasa Masa harara. Suna fitowa aka Maida Amarya gidan Ubanta dangi aka mata nasiha sosai Daddy ma sai da yayi nasiha sosai,yace wlh idan naji watarana ko da wasa kin Masa gori na bashi gida da jari ko wani Abu ko kika yiwa kishiya gori wallahi Beauty sai Kinga fushina,na fada miki banza son gori a rayuwa,kayiwa mutum Abu tsakani da Allah mace tazo tana yiwa miji gori shi yasa Maza basa son zama a gidan mace ko gidan Baban mace,badan ke na bashi wani Abu ba,karki sake naji gori ko kiyuwa kishiya gori,Beauty tace to ko kuka itama sabo da sun Saba da gidan yari akan aure Kuma wanne kuka zasu yi,yayi mata fada Sosai sannan ya sata a mota da kansa,ga Yan uwa da kawaye,Naila har da ita a Yan Kai amarya suna gefe suna yiwa Amarya rada,Beauty tace karku damu fa ni kishiya Bata gabana,bana tsoron kishiya, gidan ta tarar sai na bata littafina dictionary na duk wani iskanci sai ta haddace shi tsaf. Hanan Kuma daga ita sai Yan uwanta a Palo suna zaune suna jiran Amarya,Hanan tace a yau ana watsawa zan mata dukan tsiya wallahi,yau sai na daki banza,Kuma ba uwar da zai iya yi min,ai nasan lagonsa ko me nayi Ina bude Masa Nono sai Kiga yayi mukus,sabo da haka yau ma haka zanyi baza kuji komai ba,shi da nono ai Inda kisan asiri. Dariya suka yi da shewa,suna habaici habaice tun kafin Amarya tazo. Naila suna mota tace babu fa wata Amana da zamu bawa Hanan,kawai a wuce da ita part dinta,Chika tace Amanar Beauty ita ta isa ma mu Bata Amana har wani a fara Kai mata Amarya ita din banza,Beauty tace muna zuwa ku wuce Dani part dina,kar muje ma ta fada mana magana bazan iya kyaleta ba. Suna zuwa manya dangi suka yi suka yi a fara Kai Amarya wajen uwargida a bata Amana,Beauty tace ku nuna min hanyar bangarena akan a bata amanata gwara na Kai kaina dakin miji wlh bazan yarda a bata Amana ta ba. Su Naila suka ce muje ke suka tafi da Amarya bangarenta Wanda ya gaji da haduwa,suna kaita,sai ga Hanan da sauri tace ko ba a kawota wajena ba zata fito ne a banza na ganta,Dan ba a kawota ba sai me ko ance muku Ina son a bani amanarta,ko an bani Amana sai na ci,Shewa kawayen Amarya suka saki da guda,Naila tace 2+2 ga sabo ga tsoho wlh sai dai Yaya ya dauki sabo. Amarya yau akwai harka a sakarwa Yaya jiki so nake da safe naga bakinsa kamar gonar auduka a shayar dashi zumar da ai taba Sha ba,wata Maryam itama daga gidan yari ta fito tace gobe Dan Allah Beauty idan munzo mu iske gadon nan a balle,karki ji komai ko an balla Daddy a ranar zai iya siyi miki sabo. Chikar gayu tace an taho da ruwan zafin ne kizo ki Kara gasa wajen Nan,yau akwai Kwalbewa,Zaiji sabon ihu. Hanan ba shiri ta bar dakin ta koma bangarenta tana huci,suna ta shewa sun cika dakin Amarya, Dattijai sai barin dakin suka yi,ba a dade ba aka kwashe Yan kawo Amarya kaf daga Naila sai Chikar gayu aka bari a gidan suna zuba iya shege. Spark Naila ya kira yace sun wuce Abuja,tace ko sallama ai shike nan ka kyauta,to ba yanga kike min ba,ai jibi za a kawoki ne yan mata Ina Nan Ina jira,Hallare ce bana tsoronta ni,dariya yayi yace hmmmm Allah ya kaimu. Bangaren Mummy kuwa ta samu Chikar gayu tayi tafiya sai soyayya suke zubawa da Basiru har an fara maganar aure,Mummy tace ni Alhaji zaka iya dinga zuwa gidana ma idan munyi auren nayi zamana a gidana,Basiru yace a'a a gidana zaki zauna bangarenki daban na Suhailat daban,Mummy sai murna take yi tace daga Nan sai mu wuce kasar waje,yace ba Inda bazan kaiki ba,Mummy farin ciki ya mamayeta. Masu Sharhi Ina godiya AsmaBaffa [12/21/2023, 8:28 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 76-80 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKU NE Maryam Ta Ado Aminatu Yusuf Bawale Rahama Mamuda(mmn Hajiya) Hafsatbala864 Sailuba Abdullahi Sani Lubaba *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI 08089965176 07084653262 Mummy Yan uwanta ta samu kaf ta tarasu ta sanar musu ta samu mijin aure,babban mutum ne me Kamala Kuma yana da kudinsa,murna suka tayata, Dan uwansu Namiji a ciki yace ai dama hakan yafi, zama ba miji ai bai kamace ki ba,shi yasa kike abinda kika ga dama amma idan kina da miji ya zama security dinki,Mummy tace wlh dake babbane ma yace turowa kawai zaiyi,Maman Rafeeq tace ai dai Kya bari ayi bincike ko,Mummy tace Dan Allah Kinga ni bana son bakin ciki,ba ruwanki, da girmana da komai idan ban sanshi nayi bincike ba waye zai min,ai bazawara irinmu mune kewa kanmu da kanmu zabi,ni nasan shi ya sanni nasan asalinsa, Dan Jigawa ne Kuma Dan Fulani,Allah ya tabbatar da Alkhairi suka ce mata tace Ameen,Yaya zai kawo kudi nan da kwana uku,Allah ya kaimu ya furta. Shi kuwa Basiru Chikar gayu ya Sanarwa tace Alhmdllh, Basiru Maza ka aureta, Tantiriya zata tsumaka idan ta tare ka kwashi gara kawai,Basiru yace ai na tanadeta Yar farar fatar nan tata sai ta koma ja sabo da dakuma da tumurmusa,Chika tace na gayawa Beauty tace Babanta ana biki zai koma kasar waje bazai dawo ba sai bayan wata hudu kaga lokacin inshaallah plan ya kare,yace Subhannallahi dadi kashe ni, Ashe zuwanki Alkhairi ne,karka nuna kana son kudinta shegen wayon son kudi ne da ita,Bata da kwakwalwa a komai amma akan kudi bata wasa,sannan remember ta taba kashe mijinta,dole a gidan a saka CCTV a ko Ina ba tare da ta sani ba,sannan ka kula fa sosai ,wannan karki samu damuwa tsab zan bi da ita,na fita iskanci,Chika tace to sai na jika. Spark Yana dawowa daga Kano Mummy tace yazo tana son ganinsa,a daren yaje sabo da yanda ta fada kamar babban lamari ne. Yana zuwa a bedroom ya sameta,yace Mummy ina yini ya gidan? Kallonsa tayi tace lafiya lau my Son,zauna mana,zama yayi tana kallonsa tace Dana na kaina ni wani kiba naga kana yi,ana ganinka anga nutsatse,Spark yace a tambayi nutsuwa a wajen me mata,magidanci Irina,Murmushi tayi tace dama aure zanyi na samu miji, Spark ya furta Allah ya sanya Alkhairi Dan Shila ne ya samu sugar Mummy ko kuwa Dattijo ne ya hadu da daidai shi? Mummy tace Dan babba ne haka ya mallaki hankalinsa,matansa biyu nice ta uku,Daya tana kasar waje daya kuma tana nan Abuja a gidansa, Spark yace ya sunansa ne? Sai ayi miki bincike,karka min bincike bana son iyayi Dan uwarka Kai aurenka ma ai ji akayi an daura sai ni da ka rainani,Spark yace nine zan daura ai,Mummy tace sai kace bani da Dan uwa Allah ya kiyaye,aure a bakinka ma zai dauru kuwa Inda kake mugun kwallon nan,ya sunansa wai? Mummy tace Alhaji Basiru Kusa,Spark yace Allah ya kiyaye ba Lusari kafawa a katako bace, kaga tashi ka tafi bana son rashin mutunci, abinci zaki bani bazan baka ba tunda baka da mutunci kaje ka siya. Yanzu Mummy akan Basiru Kusa? Ya kusa zama ubanka sai Kuma dole ka dinga gaisheshi kana Masa biyayya,Spark mikewa yayi ya fice. Naila suna zaune da Chikar gayu sun Kara gyarawa Amarya part dinta sai kamshi yake,Chikar gayu tace ai ni yau Kuma gidan su Naila zan koma ranar da za a kaita zamu wuce Abuja, Beauty tace ga kaza ta nan ta gidan Ango da aka kawo tunda an bawa Yan kawo Amarya tasu ku dakko tawa ku cinye,Chika ta jawo kaza guda tace Naila sai munje gida tace yawwa adana ta. Ba a dade ba Ango ya shugo ya canja wata shaddar ruwan kwai an dosana hula a gaban goshi Yana bulbula kamshi me dadi,shiga yayi har dakin Amarya, yace Naila kuje abokina Yana waje zai Maida ku gida,Naila tace to Yaya a bita a sannu,zanci ubanki wlh wai ni sa'anki ne? Kuje dan Allah an gode,Naila ce ta tsaya duba mayafinta,Mohsin ya cilla mata mayafin yace dauki kuje,sai da safe,Naila sake tsayawa tayi tace kamar nayi mantuwa naji a jikina,tsaki ya ja ya mike ya turata waje ya rufe kofarsa,Chikar gayu tace ya matsu Kai masifa wannan bala'i haka,Maza akan Bado duk su hana kansu sukuni. Ango kuwa suna tafiya ko kofar gida basu Kai ba ya rungume Beauty,Yana murna da,Beauty tace finally....Kara ta saki kadan yanda ya mata wata runguma kamar zai fasa mata Kashi,sassautawa yayi yace Sallah,muyi sallah muyi bacci,Beauty ta kalle shi kawai tace to Ina da Alwala ni,tace yawwa tashi tashi Emergency,Hijab ta saka tabi bayansa suka yi Nafeela tare da adduoi sannan,ya jawo musu Naman a leda suka ci suka Sha,Beauty ta shiga wanka,shi kuwa da zai taho gidan a lokacin yayi wanka shi yasa bakinsa kawai ya wanke ya canja kayan bacci,wando gajere ko riga babu,Beauty fitowa tayi daure da towel a jikinta,Ya bita da kallo kamar maye,kasa hakura yayi ya mike ya isa Inda take zaune Jikin Mirror ta gama shafa turaruka tana shafa lipsgloss, ta bayanta ya tsaya tare da dukawa ya rungumeta suna kallon kansu a mudubi,murmushi suka saki a tare lokaci guda, a hankali ya rada mata bazan iya jira ba,let's go to bed...muryarsa har rawa take. Daukanta yayi cak ta rufe idonta tana dariya tare da furta kunyarka nake ji,Dan Allah a kori kunyar nan bana sonta ni,sosai kunyarsa Beauty take ji,I love you Baby ya furta tare da kwantar da ita a Saman bed,tayi flat ya zaune a tsakiyar bed din gefenta,Ido ya kafa mata Yana karewa kyakyawar surarta kallo,hannaye tasa tare da rufe fuskarta,a hankali jikinsa a mace ya cire hannayen da ta rufe fuskarta da shi. Kirjinta ya nacewa da kallo ya gansu a cike fam,tun bai gani ba hankalinsa tuni ya tashi,hannu ya Kai Beauty ta bige Masa hannun tana dariya,Fuska ya bata harda shagwaba ya furta please,kwanciyarta ta gyara ta kishingida tare da yin pillow da hannunta daya suna kallon juna cike da nishadi so da kauna,a hankali ya fara shafa lips dinta,ya gangaro wuyanta zuwa kirjinta a hankali cikin salonsa ya warware towel din,abinda yafi kauna suka bayyana,ai mikewa yayi zaune tare da furta congratulations Mohsin, bari nayiwa kaina murna,dariya tayi tace mene? an bani mace wacce nata na musamman ne ba masu zubewa ba, ai dole na fara taya kaina murna, Allah na gode Maka Idanuwansa har wani kankancewa suka yi sabo da jaraba,Beauty Shagwaba tayi tare da yin yan girgiza,ba shiri Mohsin ya jawota jikinsa Yana rada mata zafafan kalamai,Mohsin a hankali ya dago habarta da yatsa ya hade bakinsu waje daya ya fara kissing dinta a nutse,Beauty sai kunya ake ji,Yana yin nisa ta fara biye masa,tana Maida Masa martani,a hankali ba gaggawa ya fara latsa boobs dinta yanda yaga dama,Beauty kunyar ce ta gudu taji dadi,dama ai dole irin wannan gyara dole a kan gwiwa zasu zauna,Muryar Mohsin har rawa take, Da kyar yake iya magana,Hanan ce ta zauna tana jira a kawo mata Amarya ayi musu Nisa ta samu kofar dukan Beauty sai shuru,kasa jurewa tayi ta lallaba ta nufi bangaren Beauty tace wlh sai naji Uwar da suke yi,Beauty taji kamar an bude kofar Palo,shi kuwa gogan ma bai ji ba Allah yasa sun sa key a kofar bedroom. Ta sake ji an Murda handle a ranta tace to ko wannan jakar ce ne tazo Jin kwaf, kirjinta ta sake mikowa Mohsin ta bankaro su tace da karfi wash....sweet.....ohh...MMohsin ya sake rudewa sai sambatu yake yi iri iri,Yana biyewa Beauty, babu wacce nake so kamarki,sai yanzu nasan mene soyayya,Hanan tace kaji munafuki laaaaaaaaa ta Dora hannunta a Kai tace mutumin da nima yace zai iya bani duniyar Nan Baki daya kunji jama'a. Baki ya Dora a Saman Boobs dinta Yana Sha Yana wasa da Daya,Beauty tana Jin dadi tana dan ihunta na dadi,Sai kace maye sai lashe mata jiki yake zuwa cikinta,ya gangara kasanta Bado,Beauty tace na sallama Maka gwarzon Maza ba wani shege,tana Jin dadi sosai tana kukan dadi, Hanan ta Dora hannaye a Kai ita duk ba wannan ya dameta ba tunda tasan dole dama Zasu yi,amma Irin Sambatun da Mohsin yake akan Amarya yace shi yanzu baya son Jikin kowa sai na Beauty shine ya bata mamaki,Bata rufe baki ba taji yace ko wacce mace namiji ce a kanki Beauty,Laaaaaaaaa Hanan ta sake furtawa,ita kanta Beauty Bata zaci da zafi da yawa ba duk da taji mata a gidan yari suna labarin. Sai da Mohsin ya murzata son ransa sosai ta Kai karshe ta zauce shima haka, yace ta Masa sucking,tace wlh yau bazan iya ba na susuce ka bari a second round tunda zaka yi da asuba ko?. Mohsin dariya yayi Dan yasan bata sani bane,a hankali ya fara kokarin shigarta,tace dakata dakata ba haka akeyi ba wannan zafi a hankali ake tafiya,ya kyaleta domin magana ta gagare shi,da zai fara shiga sai tace a tsaya,gyarata yayi sosai Yana samanta ya mata rumfa ya yace bari a sake gwadawa tace me dadin zaka min yace to,Yana farawa zai shiga ta fara a dakata tuni ma Bai ko saurareta ba yayi ciki da kyar sai da tayi Kara. Hanan tana Jin karar Beauty tace shike nan fam fam fam innalillahi taji irinta,wlh Bata isa ba tunda taji irin abata aka Bata sai dai a bawa kowa tasa yanka da wuka,Kuma wlh sai na mata duka, zata fito ne,ta ja Kwafa ta juya bangarenta. Beauty tun tana Dan daurewa tana kukan kadan tace wlh zafi na shiga uku zan mutu,gashi Mohsin shi yasan mace ya Dan Dade da aure ya kware a fannin ya Saba Dan jimawa kadan, Beauty kuka take Wiwi zan mutu zafi na rantse da Allah zafi wash..wash...shike nan kwana na ya kare,uhm...uhm..uhm..jama'a zai kashe ni a taimakeni jama'a,bige bige take da Shure Shure amma Mohsin ko gazau harda yakushi duk ya Sha da cizo,ai bai San tana yi ba ma gashi yanda yake wasa da boobs dinta kamar zai tsinke su sabo da baya hayyacinsa,Sambatu yake na gaske,ko saurarsa bata yi,sai da ya more Amarya son ransa sannan ya samu nutsuwa,ko da yazo kawowa kankameta yayi a jikinsa Yana Nishi da gurnani,muryarsa na rawa yace Abba nayi gado...Beauty tace ya bar muku gado me wahala wlh, bazan sake yarda ba zaka kasheni,Mohsin baya hankalinsa Nishi dadi kawai yake sai da ya gama tsaf sannan Kuma ya koma kissing dinta a nutse Yana tsotse mata Baki,Yana shafa Na shanunta,Sai da ya huta a haka sannan ya fito daga jikinta. Kwanciya yayi a jikinta kamar shine me jinyar,sai da ya samu nutsuwa sannan yace saura second round,Beauty ta goge hawayenta tace ka tafi wajen Hanan na bar mata wlh indai hakane,dariya yayi sosai yace haka kike ce ko? Tace ae dama haka akeyi abin wannan ai yaki ne guda ni wlh bazan sake yarda ba. Haba Beautyna da asuba fa kika ce zan sake,na fasa wlh ni dai na fada Maka bana so,shi yasa Yan uwa mata suke ta fada mana gaskiya amma muka ce ba haka bane. I'm sorry Mohsin ya furta Yana lallashinta Yana riritata kamar kwai,a haka ya lallabata suka yi wanka,da kanta tayi gashinta sannan suka fito,Shi ya tayata ta shirya cikin Yar night gown dinta pink,komai ana gani,Mohsin kasa bacci yayi ya zama Busy sabo da Nono,abin shi Kam ya tsumashi yake sabo da kyawunsu. Har bacci ya kwasheta sannan yayi bacci,ita kuwa Hanan tana can maganar Mohsin kawai take tunawa wai baya son kowa shi sai Amarya,Wato yanzu yasan yayi aure,amma ban taba sanin namiji munafuki bane sai yau,tayi Kwafa ta kwanta tana gyarawa Amal dinta kwanciya. Washe gari da sassafe Spark ya tashi Naila a bacci da kira,cikin Muryar bacci ta daga, yace ki tashi ki fara shiri gobe ne fa,na fara irga ko wanne second,shine ka wani tasheni ance an daga sai next week,haba haba waye zai min haka ai kema kin San baki isa ba, Naila dariya tayi tace nasan me kake wa wannan zumudin,yace wlh ai zaki ciyu yarinya hmmmm ya ja Kwafa ,kunne ta toshe tace ba ruwana nidai da sassafe ka ta tashe ni kana wannan barin zance ,kinyi sallah kuwa? Ae nayi mana da asuba,alright kije ki yiwa Amarya da Ango girki kin San wannan KwarKwar din ba abinda zata dafa musu gashi jiya an Sha aiki,Naila tace ai da wuri ya kore mu Jiya,wai Yaya Ni zai kora akan Amarya,wai kuje an gode,Spark yace Uhmmm Kaji mazan fama,kaji Mazan Kwarai,ai kai dama haka zakace ta kashe wayarta ta mike ta fita. Kitchen ta shiga kuwa ta hadawa su Mohsin breakfast,Abba ne ya shugo yace wannan soye soyen fa? tace na Amarya ne,yace to Ina na Hanan? Abba itafa ya dace tayi musu amma nasan baza tayi ba shi yasa nayi musu,Abba yace ko Dan yarku Amal ai itama a bata nata,duk kishin da take yi son Dan uwanku ne ya jawo, da tayi wannan haukar ne? sai ayi mata uzuri tukun sai komai ya lafa. Naila ta Kara soya wani ta zuba na Hanan itama,tana gamawa tayi wanka ta shirya,Umma tace Ina zuwa? Gidan Yaya,ajiye a bawa Hidaya su kai,me zai kaiki gidansu babba dake,Hidaya ce ta dauka tare da Aslam suka tafi can zasu Kai musu,sun tafi amma sai ga Ango yayi Sallama a gidan ya Sha wankan wata sabuwar shaddar fil Yana Shining,Naila ya Gani ta zura Masa Ido tana ta kallonsa sai faman dariya take yi sai kace sabon kamu,fuska ya Bata ya Sha mur kar ma Taga Yana fara'a tace yayi wani Abu ne shi yasa yake murna,Naila tace uhmm su Yaya da wuri haka ta tuntsire da dariya,yace ke kika sani Kuma, ya wuce ciki tare da gaida su Umma,mutanen kauye su tun jiya sun tafi ba kowa sai Yan gida sai Yan tsirari Wanda za a Kai Naila da su. Abba ne ya Kalli Mohsin yace Ango kaima Lefen ka hadawa kanka ne haka? Mohsin yayi dariya kawai,yace to ka tabbatar ka rage Wanda zaka sawa Hanan itama ayi mata kwalliyarta,Mohsin yace to yasan akan Hanan sai suyi Fada da Abba cewa zaiyi Yana zaluntarta,karka sake ka cuci Daya tunda kaga zaka iya auren mata biyu wlh baka isa ba sai ka saukewa kowacce hakkinta,Kai kaga zaka iya sabo da haka dole ka daura dammara,Umma tace to dadin abin dai Hanan dinma ba ganin mutuncinka take ba,ba komai kanta tayiwa da ace ka zalunci mutum gwara shi ya zalunceka. Mohsin da safe kafin ya tafi gida sai da yaje part din Hanan ya dubata amma taki bude Masa kofa,direct tace baza a bude ba munafukin mata,tana ganin Mohsin ya fita ta bude kofarta ta fito ta nufi part din Beauty. A Palo ta samu Beauty da abincin da aka kawo a gefe, tana kwance tana kallon TV duk da cewa bata Jin dadi sabo da jiya ta Sha wahala,tana ganin Hanan ta shugo ta mike ta zauna da kyar,Hanan ta kalleta tana Harara ta ja tsaki tare da furta wlh kice tak na miki dukan tsiya shegiya tsinanniya,Beauty murmushi ta saki tace kin San iyayenki suna deceiving naki? wallahi babarki ta yaudareki ta cuceki sabo da baki da tarbiyya,ba a baki training a gida ba,idan zugaki akeyi ya kamata ki gane gaskiya,ba ruwana dake,bana shiga harkarki,haka kawai kizo ki matsamin daga kawo ni jiya,Dan Allah ki bari Hallare ta tsirga min. Ni banji haushinki bama da kikayi saurin aure min miji kika rigani Jin dadinsa sai kece zaki ji haushina da nazo a ta biyu,ni duk haushinki da nake ji bai wuce kin aure min mijina da wuri kin rigani ba,Kinga Madam sai dai kiyi hakuri fa dole mijinki zan aura ya kike wani abu ne, ko wani kike so na aura?,bafa yanda zanyi ato wallahi sai dai kiyi hakuri domin dole ma na aure shi gashi ma na aure shi,ni da kika yi sauri kika aurar miji fa kafin nazo har kin haifi yarki. Idan wai tunaninki zaki iya duka na wlh kinyi karya,na horu da aiki a gidan yari, Ina da karfi Baki isa kin iya dukana ba sannan ni wlh Baki Kai ma matsayin da zanyi fada dake ba na fiki ta ko Ina ba yanda zakiyi Dani,duk da Baby ya min Injury a Bado jiya zan iya zagewa na chasaki,Baki San mu bama gudun abin kunya ba,banki mu kashe layi ba yau ace an kawo Amarya jiya yau suna fada,na fiki hauka fa. Bana shiga harkarki, kiyi rayuwarki nayi tawa,wlh bama ki da kunya mijina da zan aura kinje kinyi sauri kin aure min mijina me waje tazo Kuma har kina da bakin fada,abeg dalla Respect your self, ahh...ah. Hanan mamaki ne ya kamata tace ni bance kin aure min miji ba sai ke lallai Baki da kunya,dama Ina naga kunya ni,na miki kama da me kunya? Nufinki zaki dakeni kije ki bude Masa wasu tarkacen nononki ya kalla ya kasa magana na karya wannan history din yanzu wlh,Kina dashi Ina da shi Kalli nawa ma fresh dasu young Booby,Golden Globes,Mohsin ne ya shugo gidan ya sake komawa bangaren Hanan kofar a bude Bata Nan,part din Amarya yana taba handle din kofar Beauty tayi shuru ta koma ta kwanta,Hanan bata dau haske ba ta fara zage zage. Kin shugowa yayi ya labe a Kofa yana saurare. Hanan tana bala'i Ko shi Mohsin din wlh nafi karfinsa bai isa ba wlh bare ke banza a banza,Beauty tace yanzu Hanan ni zaki daka? Ae in dakeki in daki banza,Hannu Beauty ta tafa da karfi kamar anyi Mari ta fashe da kuka wayyo Allah kika mareni wayyo zata kashe ni,Mohsin ne ya daina sauraren fadan ya banko kofa an taba Masa Amarya,Hanan ta tsaya sororo,ya fara bala'i wlh idan wani Abu ya samu amaryata wlh sai nayi kararki,Ina daga miki kafa bakya gani,Hanan kuka ta saki tace dama ka tsaneni wallahi gidan ubana zanje shege Dan iska kwarto,Beauty rungumeshi tayi tana kukan shagwaba tace,kaga mulmula min tuwon duwawukana har da nan ta dadawa duka,Mohsin yace sorry ya fara pressing din duwawun Beauty har lumshe Ido yake,Hanan tace Allah Karuwa iyye au ta nan kika bullo ai nima duk Ina da su,sai ki bari ranar kwananki kema ki bude Masa yanzu lokacina ne cewar Beauty. Mohsin shi sai lallaba Amarya yake Yana Bata hakuri harda dora kansa a Saman duwawun Beauty,Hanan tace me zai hana kayi an auro karuwa,Gwalo Beauty ta mata tace Baby,zo muje na baka fresh milk,Bai kamata a gansu a waje ba Abu me daraja ai daga ni sai Kai,yaushe zan bude su a tsakar gida kamar akuya,Mohsin ne ya Kalli Hanan yace wai mene haka ne ki tafi bangarenki mana,wannan wacce irin rayuwa ce,bazan tafi ba Azo a Jani ta karfi. Mikewa yayi zai dauketa yayi waje da ita ya rufe kofa,Beauty ta rike shi tace a'a wlh kwana na ne baza a rungumeta ba,nice da Kai baza ta shaki kamshinka ba,akan haka gwara kayi second round idan ya so a Kai gawata asibit,taso ta mike ta jawo shi tana karkada Masa kirji,Hanan ce ta rike masa dayan hannun tace ni kuma sai na miki bakin ciki,Ta rungume Mohsin tana faman goga Masa kirji,Beauty tace Allah ya isa kin shiga kwanana... Mohsin ya fisge ya kwadawa Hanan Mari,ta Dafe kumatunta da sauri yace get out,bana son dabbanci da jahilci,ka mareni? Yace wa ya kawoki bangarenta,kar Kiga Ina kyaleki ki dauka Wawa ne ni,so kike ki sa min hawan jini,kishi hauka ne,kina Abu kamar Jahila tun jiya kike zuwa wajen nan,Hanan tace zaka San ka mareni ba laifinka bane laifin Nono da Karin duwawu,Beauty tace wlh nawa kindirmo ne naki tsala,Ina bashi yasan da maiko ke kuwa man ciki ya kare an yade Mai babu,Kuka ta saki ta fice taje ta tattara kayanta a katuwar akwati tace wlh gidanmu zan tafi,ta bar Amal ita kadai yarinya tana cewa mum Ina zaki ko kulata bata yi ba,ta biyota da gudu tana kuka tace wlh idan kika biyoni sai kin ci ubanki Mohsin da kakanninki Hashimu Dolo da Kubra me idon mage,Yarinyar ta fashe da kuka tana ta birgima a kasa,Hanan tace sai nayi yaji wlh bazan zauna ba,Amal tana kuka sosai tana cewa Mummy muna da yaji a kitchen ai,ki dawo zan dakko miki yajin ni na ganshi,nice na boye yajin, amma Hanan ta ficewarta ko Juyowa,ba gida ta wuce ba sai wajen Abba ta tafi zata Kai Kara sannan ta wuce gidansu. Mohsin kukan Amal yaji suka fito tare da Beauty,Beauty ce ta dauketa tace Ina Mummy ki? Tana shesheka tace ta...ta ..tace...ta .tafi yin yaji,wai yaji zata yi ..tayi ..yaji.. Kuma muna da yajin a kitchen wlh Daddy na rantse ni na boye shi sabo da kar mutane su sace mana....taci gaba da kuka,Beauty tace sorry zata dawo fa anjima,zaki Sha alawa? tace ae,to muje na baki, ki daina kuka Mummy zata dawo,Mohsin yace kinci abinci? yarinyar tace a'a tace baza ta dafa ba Kuma su Aunty Hidaya sun kawo ta hanani ci wai an saka asiri idan naci mutuwa zanyi. Beauty wanka tayi mata,Mohsin yaje can ya kwaso mata kaya kala uku Yan kanti masu kyau ta sa mata ta bata abincin da su Hidaya suka kawo taci sai ta bingire sai bacci, Amal tana bacci Mohsin yaje yanda yarinyar take birgeni bata hana Daddy sukuni saurin baccine da ita. Beauty suna gama karyawa ta gyara bangarenta duk da tana Jin ciwo haka tayi komai,shine yayi mata wanke wanke sannan taje ta kwanta ta fara baccin gajiya. Hanan a rumfar kayan Miya ta samu Abba,da kuka ta karaso,Abba Yana ganin haka ya buga banchinsa yace kooooootuuuuuu alkali ya Dake sauraren karar da za a shigar yanzu yanzu sai bayan 25ga watan gobe,ya fito daga rumfar kawai ya shige gida,Yana zuwa gida yace Aslam jeka rumfar Nan ka zauna, ya koma bedroom dinsa ya kwanta. Umma ce ta shugo tace baka da lafiya ne? yace gajiya ce kawai,yanzu ka fita kace gajiya yace to na gaji bazan zauna ba,tace ai shike nan ana Maka gata amma baka so,ae bana so idan ana so a faranta min a canja min sana'a gaba daya na kusa fara fitar baya sabo da Basir,nema kuke ku maidani me jego na dinga zama a ruwan zafi, Hanan kuwa juyawa tayi tace ashe za'ayi yaki,wato shima Uban nasa an zugasa,shine kotu ma, bari naje gidanmu, Abba kuwa kyale shi Umma tayi ta fita tana cewa ke Suhailat kuzo ku gyara kayan Nan ku shirya komai gobe za a Kai Naila,Naila tace na zaci sai jibi,sai kace mahaukatan iyaye wlh gobe za a kaiki inshaallah shi yasa ma nace Matar Kaka kar ta tafi goggonki sannan kina gani Tani itama ta bangaren Abba ance ta zauna gasu nan sune suke ta gyara gidan nan,Ga Rayya nan da Dije Kinga mutum shida kenan,mijin naki yace jirgi, nace a'a sabo da kayanki ya bamu mota uku da sassafe zaku tafi,sai an fara kaiki wajen Mummy wacce ta Raine shi sannan Mima na fadawa su Tani komai,Naila rada tayiwa Chikar gayu tace Hallare ta fara loading......ke ki shirya mu tafi wajen Beauty da yamma. Da yamma kuwa suka shirya sai gidan Beauty,Lokacin Beauty sunyi sallah sun koma bacci,Mohsin ya kankameta kamar maye, Sallama suka dinga yi shuru da abinci rana a hannunsu,Mohsin ne yaji Muryar Naila tana Yaya My love mun dawo Allah kawo mu gari ya waye rana tayi,Chikar gayu zama tayi a Palo tace Ina Nan zan bude idona naga tafiyar Beauty ya ta koma,Mohsin ne ya fara fitowa,kana ganinsa kasan bacci yake,sai da kuka dawo yau ma ai sai ku bari sai gobe,Naila tace akan me zamu bari sai gobe baza muzo mu duba lafiyar kawar mu ba. Harararsu yayi tare da komawa ciki,lokacin Beauty ta tashi sanye take cikin doguwar riga marar nauyi blue and white, ta fito tana Murza Ido,Chika tana ta kallonta tana waka agwagwa tana wanki kacar kacar Omo ya kare,Beauty tace wlh karya kike yarinya ni Kinga na canja ne,Mohsin murmushi yayi ya koma bedroom tare da shigewa toilet zaiyi wanka. Naila tace uhm jiya Kuma an Sha zumar Yaya na? Beauty tace Kai wai ni yarinya ce ne Kun dameni ni ai ban San ma haka yayan naki yake da hakuri ba sai jiya,yace mu huta kawai watarana ayi,dariya suka yi Naila tace wallahi karya ne Ina da ja,kedai kice ba zafi kawai yanda ake karya ba haka bane,Beauty tace laaaa ai duk karya ce dadi ake ji,ki fada mana gaskiya Beauty,tace wai tsakaninmu akwai karya ne,ana kaiki gobe karki ji komai duk karya ce ki sakarwa Spark jiki,Naila tace Alhmdllh haba ko a Baki aka fadi harkar nan dadi gareta bare a zahiri ayi. Chika tace zanyi sauri in samu nima in shiga daga ciki.. Abincin suka bude,Beauty tace an gaida kanwata,Naila tace Allah ya kiyaye wlh,Mohsin ne ya fito zai fita,Beauty ta mike ta tare shi tace abinci baka ci komai ba zaka fita,yace idan na dawo zanci,no ban yarda ka fita cikinka da yunwa ba,tana magana da shagwaba tana wasa da wuyan rigarsa,Chikar gayu ce tayiwa Naila rada ahh Bata ji wuya ba,ba zafi ba zafi Naila,kema karki ji tsoro,Naila tace hehehehe ni zanji tsoron? ni da nafi Beauty karfin zuciya,Kuma ma shakuwar da muka yi da Spark ai Mohsin basu yi da Beauty ba,tun muna gidan yari muke kiss har muka yi aure indai zamu hadu sai mun kwalbe, ke ki kiyaye mu ai mun rage hanya mu tuni, Chika tace bai taba fa taba miki bado ba,Naila tace kan uba ya taba rannan yaji hawayen Bado Aradu,Chikar taci dariya tace halina Dake Naila har yanzu dajin Riga bata sake ki ba Kinga sai fada min kike Beauty taki fada mana ita ita ,Naila tace mu Fulani bamu iya Karya da boye boye ba, ato ya taba ne, da bai taba ba zan fada ne? Kuma naji dadi ehe,wayayyu Yan birni a sa kaina gabas a yanka ni sabo da nace mijina ya taba min Bado ai ba iskanci nayi ba Kuma ba gardi ne ya tabani ba mijinane. Chikar gayu dariya ta dinga yi,itama Beauty sai da tayi Dariya,Mohsin fita yayi yace zai dawo yasan fitsarar Naila ne,Beauty tace to anji me miji Spark,Naila tace wlh Fadi ki Kara jikinsa duk dadi,hannunsa ma dadi ne,bakinsa sweet,kirjinsa Sweet,Kamar yasan ana zancensa ya kira waya. Fuska ta shagwabe kamar zata yi kuka tace helloooo...tana kumburo baki tace Babyyyyyy.....Su Chikar suka kunshe dariyarsu,Spark Kuma wani dadi an ce Masa Baby,yace tsumina ya tashi Hallare Inda kisan sabon Balaga,Naila ta sheke da dariya,tace sorry ai gobe ne da wuri za a kawo ni,yace to kiyi kizo Kisha madarar Nido,tace ya zama dole Mijina uban yayana,daga ni ba Kari ko? Spark yace bance ba sai naga kamun ludayinki idan kina kula dani to kin Sha,amma idan kika gaza to Nima ta Yaya Mohsin zanyi na Kara aurena nace kin zama Rass da Kwass,Naila tace over my death body wlh, ba a isa ba sai na haukace akan Hallare,kasan kuwa Yanda na kafawa Hallare kahon zuka? Ka kiyaye wlh zamuyi fada akan maganar Kishiya, Spark yace wasa nake Ina zan iya kin riga kin gama Dani gaba daya, ya Golden globes Dina? Suna nan sunce a gaishe ka wai hannunka suke so,sai gobe ai zasu sha wasa,Beauty a ranta tace uhm zaki ci kwal ubanki gobe,zaki gane kurenki,ni kaina yanzu komai dauriya nakeyi kawai amma ni nasan azabar da naji. Sai yamma likis suka tafi gida,Mohsin ya dawo ya sake fita daga Amal sai Beauty,Amarya ta Sha uban wanka kamar zata je Dinner ya shugo ya sameta suna kallon Cartoon da Amal waccen an mata sabon gyaran gashi tayi kyau sosai,yace Amal wa ya gyara miki gashin ne? tace Aunty ce tayi min tana dariya,yace gobe sai school na saki a makaranta yau,gobe Monday zaki fara zuwa,ai dama kin isa fara school,Hanan ce ta fado Palo tazo ta dauke yarta Amal,tace taso daga wajen matsiyaciyar matarsa,baza a cutar min da yarinya a kashe min ita ba. Mohsin zai mike Beauty ta rike hannunsa tace zauna yarta ce,ita ta haifeta bar mata abarta watarana sai ka karbi abarka cikin salama idan Kuma ta dawo shike nan,kayi hakuri kaji,karka tashi hankalinka Dan Allah,ni wlh ta daina bata min rai, yanzu na gane bata da hankali gaba daya,ko Jahilci ya mata yawa tunda bata amfani da iliminta Jahila ce, gemunsa dake kyalli ta shafa tana wasa dashi cike da kissa tace karka damu zan iya da ita ni. Thank you my wife ya furta,kansa ta Maida Saman kirjinta tace kwanta,Mohsin ya zama Dan gata ji ya yake kamar yayi ihun murna dan farin ciki,a hankali kasa kasa Yana wani narkewa yace karki barni kinji Wifey,please karki juya min baya idan kika koma irin Hanan Mutuwa zanyi,baza ka mutu ba ta furta kasa kasa tana shafa Masa tarin sumarsa me Laushi,tace abincin fa? Bana cin tazarce fa ni,tace ai yanzu Naila ta aiko da wani tuwon shinkafa miyar gyada taji kifi Kuma tace kana so,Murmushi yayi yace kanwata me so na,Yeah Kuna kaunar juna cewar Beauty, ji yake dama kar Hanan ta dawo gidansa ta isheshi ta gallabe shi. Ita kuwa Hanan ta dauki yarta Amal ta koma gidansu,uwarta tace karta koma yanzu sai ana gobe zai dawo dakinta,zasu koma su karbo rubutu da turaren tsubbunsu,sai ta tsumu da tsubbu tukun. Yau Mohsin da kyar ya iya hakura ya bar Beauty ta huta,amma duk da haka ta Sha latsa salo salo da tsotse tsotse. Washe gari da asuba Spark ya dinga dannawa Naila kira motoci sunzo suna kofar gida,Naila tace wlh su koma ko Sallar asuba ba ayi ba ace mota tazo, ai cewa akayi 11am,har 11am? Nidai gaskiya ana Wana ni yanda ake so, ana displani inji bahaushe,Naila tace ka fada musu sai 11am yace ya zanyi ni dai Ina ganin hau,dariya tayi ya kashe wayar ya kira masu motocin yace su tafi uzurinsu sai 11am Yana cewa nace zan biya kudin jirgi sunki yarda Kai nidai na shiga uku. 10am sun gama shirinsu na Kai Amarya sai da suka jewa Beauty Sallama,Mohsin ya dinga yiwa Naila nasiha sosai,taje ta rungume shi tana kyalkyala dariya tace mun goge da duniya bama kukan munafunci mu irin na amare,ba ruwanmu Hallare zamu karba tsab,dariya Mohsin yayi, Beauty ta jawota daga jikinsa tace daina taba min miji kin girma fa,dariya suka yi,Chikar gayu tace saura Kus kus Dan Allah kuyi mu tafi gidan yari zanje na Kai Invitation yau ranar da zan bawa Azima ta watsawa bangaren Maza Dana mata Invitation dinki, Beauty bangaren Mata,Maza Kuma za a watsa musu na Jamilu Naila sabo da su sake cizon yatsa. Naila Mohsin ta ja gefe ta bashi maganinsa tace Yaya tana sabawa sai ka Dan dinga zuba kadan a ruwa ko abinci kana ci. Sai harka ba gajiya ba kawowa da wuri zaka ji dadinsa duk wani style sai kayi,Inda kaga Yan Bf,Mohsin yace a'a sai kace Jaki,a Ina kika Kalli Bf din ne?dariya Naila tayi tace ai gwana ce ni a kallo sanda Ina kauye, almajirai ne suke turowa iri iri,sai muyi musu wayo mu Karba aro mu buya tare da su Rayya mu ga...katseta yayi Yace Ai yanzu Allah ya shiryeki ko?tace sosai na shiryu Inda kaga carbi, ,Karba yayi yace thanks Dear,karki sake kallo kinji,tace me zan kalla Kuma gata mijina kullum in kwana da ita in tashi da ita, in Kalli ta uban wa ni Tantiriya kowa yaje da Hallarensa billahillazi,ga fara can a gidan. Mohsin yace kuje Dan Allah,Beauty tace sai tawan Ina sonki ranar gaskiya ko agaban waye,Naila tace ke dai kici gaba da bawa Yaya Kindirmonsa na tafi ni,suka fice abinsu . Suna fitowa Chika taje gidan yari da wuri taga Azima ta bata katin ta dawo,Lokacin Naila ta canja kaya wani Leshi dankarere blue black yaji hadadden dinki na musamman kana Ganinta ba sai an fada ba kasan an kashe kudi a jikinta.duk kayanta har lefe an shirya shi a mota Daya da dattijai biyu,mota Daya Kuma kawayen Umma su uku ba Hajiya Tagwadas Naila ta hanata zuwa, kar a ganeta yanzu,Mota daya ta Amarya da kawayenta Dije,Rayya,Chika,gaban mota Dije ce,Baya Rayya,Chikar da Amarya,motoci ne masu tsada da kyau,tana mota Umma tazo tace Naila kinji fadan da na miki ko? Naila ta washe baki tace ae. Abba ne yazo shima yace Naila muna Nan muna aiko miki da addua kinji,kibi mijinki sau da kafa tace Inshaallah Abba,komai yace kiyi kinji tace angama Abba,yace danginsa abokansa da Yan uwansa kaf ke da duk Wanda ya shafi mijinki ki mutunta shi ki girmamashi,sannan karki rowa, Banda rowa a hana dangin Miji abinci ko abokai,kowa yazo gidanki ki tabbatar yaci ya koshi,kiyi koyi da uwarki Kubra amma Banda masifarta. A mazan yanzu ba Wanda zaki Masa masifar Ummanku ki zauna lafiya baki isa ba komai son da yake miki,aure Kuma karki ce soyayyar nan da kuke yi a waje itace zaku yi a cikin gida,da banbanci, ayi hakuri da sannan karki ga mijinki Yana da kudi ki matsawa dukiyarsa lamba ke sai kinci dole na rabaki Naila,ki kula da mijinki ki tattale shi Kinga dai matan yanzu gasu Nan ko Ina kullum cikin kallon Maza suke suna kawo musu hari nima nan da kyar na Sha. Sannan karki yarda ya kiraki shimfida kice a'a ko ki dinga Masa yanga ke gaki me baiwa,akwai karuwai a waje,Naila Ashawo Kwando kwando gasu nan a Abuja,zaki gansu bulbul duk kanjamau ce da su,karki bari Naila ya fada neman mata ko ba komai ya dakko kanjamau Kinga kin cutu,muna kallo zaki rasu,wand bama fata muna miki addua kinji. Naila tace yawwa Abba haka nake so,in kinje danginsa ki bude Ido ki nutsu ki karanci kowa ki iya zama da kowa kinji,Kuje Allah ya tsare Allah ya kaimu lafiyaaaaa....Abba ya karasa da kuka Alhmdllh Allah ya cika min burina na aurar da Yata mace lafiya ba cikin shege ba Dan shege,ba Wanda ya tsallaka min ita,ba abin kunya,ga Mohsin ma Dana guda ya Kara aure, wannan abin murnane da alfahari a wajena, wai yau ni Hashimu Dolo ne ya aurar da yarsa mace dansa Kuma ya Kara aureeeee ......sai yayi cikin gida Yana kuka. Har masu Kai Amarya da driver dariya suke kamar ba gobe. Waye Spark ne? Ayi hakuri bacci ne ya daukeni A dinga sharhi pls AsmaBaffa [12/23/2023, 12:08 AM] AsmaBaffa: Paid group 300 Accnt no 0175487861 Asmau Garba Muhammad Gtbank Yan Niger +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 81-85 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKU NE Ummin Saddiq Aunty Nurse Zaria Uwar Batoola *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI 08089965176 07084653262 Ashraf Ahmad Maleek, kakansu wato Maleek Dan asalin kasar Somalia ne,Matarsa Zeenatu Yar asalin Nigeria ce Katsina state,Maleek hamshakin me kudi ne tun a zamanin da,Zeenatu matarsa tun tana karama ta fara bin Maza,Wanda gidansu suna da rufin asiri baza ace babu ce ta kaita ba. Daga haka ta fara guduwa Bariki sai a nemeta a rasa, sai sanda taga dama take dawowa gida,idan ta dawo zata zo da surutu masu tsada da kudi in tayi kwanaki kadan ta koma,su biyu iyayenta suka Haifa yayarta ita ta gari ce Bata Dade da aure ba Allah ya mata Rasuwa a ka bar Zeenatu wacce Bata Jin magana ko kadan,sai yawon karuwanci ta sa a gaba,iyayenta sunyi kuka sun gaji sun mata addua sosai,a yawon karuwancinta ta hadu da Maleek shima ya leka Bariki ya Maidata dadiron sa har Soyayya ta kullum tsakanin su, suka tuba daga Bariki suka dawo gida aka daura musu aure. Bayan ya aureta ya dauketa zuwa kasar su can Somalia acan Kuma Allah ya bata ciki ta haifo Danta namiji Uzairu, daga shi Bata sake haifar namiji ba sai mata,ta Haifo yarta ta biyu Salamatu,Khudrah,Yusra,Lateefa,sai Allah yayi mijinta Maleek ya saki Zeenatu. Bayan ya saketa sai ya auri wata matar a can kasar sa ta haifar masa Surayya,Rafeeqah,daga Nan sai matar tasa ta mutu, ya dawo Nigeria Abuja suka daidaita aurensu,Zeenatu tace ita baza ta koma kasar Somalia ba,sabo da Yana sonta ya tattaro yaransa suka dawo Nigeria gaba daya,sai da yaransu suka girma kaf suka aurar dasu bayan kowanne da karatusa da sana'ar yinsa,duk yaransu sabo da kyawawa ne babu wacce ta auri talaka a ciki ko wacce me kudi ta aura a garin Abuja. Salamatu wacce aka fi sani da Mima itace ta fara aure,ta Auri matashin Soja me ji da kudi Ahmad,Allah ya Bata haihuwa,haihuwarta ta farko Khalid ta Haifa wanda shima Soja ne babba a yanzu a Lagos yafi zama tare da matarsa da yaransa hudu. Na biyu ta haifo Nazeer lokacin anyiwa sauran Yan uwanta aure amma a cikinsu mutum hudu basa haihuwa,taso ta haifi yara mata sabo da ta basu su kyauta su rike amma Maza take Haifa,gajiya tayi ta hakura tana sake haifar Ashraf wato Spark kyakyawan gaske ne na karshe, ita kanta tana sonsa amma haka ta hakura ganin Yar uwarta Surayya ta damu da shi,kullum Ina Danta sabo da Spark kullum sai tazo gidan,kullum tana siyo Masa abubuwa,Mima tana yaye shi ta kaiwa Surayya har gida tace gashi nan ta bar mata tsakani da Allah har abada ya zama nata,babu ruwanta Kuma ko shiga safgarsu baza tayi ba. Surayya sai murna amma Sam mijinta Alhaji Aliyu baya son rike Dan wani shi,kawai sai ya tsani Spark,tun Yana yaro har Spark yayi hankali yasan Mijin Mummy baya kaunarsa,gashi Mummy ta shagwaba shi sabo da haka ma Yana gama secondary ta dinga koya Masa business iri iri Kuma Allah ya taimake shi din,Makarantar Soja ta sashi sai da yayi nisa yace bazai iya ba shi,a haka tana lallaba shi ya daure har ya gama ya fito a Soja sak,ana turashi yaki wata kasar yayi resining dama ba so yake ba ya bar aiki,dama shi ya gaji Yana so ya dinga tara sumarsa da shanawa duk babu kullum aiki aiki duk yayi duhu zai lalace yace bazai iya ba,baza a canja Masa halitta ba haka kawai akan fatararsa ta lalace gwara ya zauna da talauci. Yo Mummy ta gama shagwaba shi baya Jin magana,gashi da mugun ra'ayi idan ya kafe a Abu sai dai a kyale shi,ba a Masa dole shi,ya taso ba abinda yake nema ya rasa, Alhaji Aliyu Kuma baya sonsa tun asali,zagi hantara duk Yana Masa har ma ya daina jin haushi, Mummy kasar waje ta turashi yayi masters akan business,dama tun Yana secondary take biya Masa kasar waje tana kaishi, Yana zuwa hutu can ya shakata har ya girma kullum a tafiye tafiye yake kasa kasa baya rayuwa sosai a kasa Nigeria. Gashi da Nasibi a rayuwa,tunda suka taso su ba musu fada duk abinda kayi daidai ne,su kansu su Mummy iyayensu sunyi duniyanci kadan, daga baya suka tuba,basu basu wata tarbiyyar kirki ba bare su bawa wani. Spark kullum kudinsa na bunkasa ganin mijin Mummy ya tsane shi sai ya Gina gidansa katafaren kawai ya koma can,Alhaji Aliyu da kansa yace Spark ya daina kulashi sabo da bakin ciki yaga yaro ya girma a gabansa yazo ya fishi kudi. Mummy suna yawan zuwa asibiti akan rashin haihuwa amma sai ace kalau suke mijinta ne da matsala,sannan baya iya biya mata bukatarta,a haka ta hakura take zaune da shi,ya Sha gwada nemo aure Mummy ce take ruwa da tsaki ta Hana auren ta hanyar masifa da tijara . Tunda taji ance ita kalau take kullum suna yin fada da Aliyu zata Masa gorin haihuwa tace hakuri take alfarma take Masa,ga shegen son kudi duk family din su Mummy haka suke su da sunga me arziki to shine nasu,sannan duk kusan kangararru ne basu da kyawawan halaye na iyaye mata,shi yasa tunda mijinta Taga lallai aure zai kara da gaske Taga ita bata haihu ba,ta ya za a kawo wata idan ta haihu ita shike nan baza ta samu gado ba,akan gado taga gwara ta kasheshi. Tana tunanin ya zatayi idan ta kashe shi ta tsira kar a gane itace sai katsam Jamilu yazo me magani dabara ta fado mata ta aikata. Bayan Mima ta bada Spark sai ta sake haifo namiji Misam ta dauke shi data yaye shi sai ta bawa Dan uwanta Namiji Uzairu lokacin Dansa Daya a duniya tal wato Kamal, ya dade da aure Kuma ,sai ta Kara Masa da Misam,bayan an bashi Misam sai Kuma ya Kara aure duka matansa suka dinga haihuwa sai da suka haifar Masa yara takwas Kamal shine babba shine Kuma mate din Spark,abokin Spark ne tare sukayi school,amma a kasar waje Kamal shi Engineering ya karanta ya dawo Yana aikinsa Yana samun kudi,ya Gina gidansa shima sannan Yana da budurwa har an kusa biki ma. Misam shi matar Uzairu ce bata kaunarsa,idan mijinta baya gidan sai ta dinga dukan sa tana zagin sa,idan mijinta na gidan ba Wanda take so kamar Misam a gaban miji,Yaranta sune yara su take wa fada da tarbiyya,Misam ko me zaiyi baza ta yi Masa fada ba, har ya taso ya girma ya fara yawon dare amma bata taba yi Masa fada,tana kallo Uzairu Bai sani ba Idan ma taga zai gane sai ta boye ta kare zancen kar ma ayi Masa fada ya shiryu,har Misam yayi nisa a neman mata sannan Kuma Kamal ya gaji ya fadawa Abbansa Uzairu,Uzair hankalinsa ya tashi an bashi Amana. Yaransa kaf gasu Nan a shirye amma na wata an bashi ya lalace a hannunsa sabo da rashin kula,ya dawo lallai sai Misam ya shiryu Misam yace kayi sake Baba da baka bibiyar Amanar ka, ka manta matarka azzaluma ce kawai ka barni a hannunta ba ruwanka da bincika me ake min Ina ta nuna Maka ka gane kaki sai da na lalace, yanzu bazan daina ba nasan mata nayi nisa,kullum ana bata min rai ba dole na tafi Inda zanji dadi ba,Ba irin nasihar da bai yiwa Misam ba yaki ji,sai addua ya koma a dalilin haka ya saki uwar gidansa gaba daya Kuma yaki dawo sa ita har gobe. Kawaici irin na Mima Bata taba zancen ba tasan Kuma me Misam keyi, tana yi Masa nasiha ma amma bata taba zancen ba a wajen wasu, ko da kuwa ace danginta ne, tunda ta bayar ta Bada tsakani da Allah, babu bincike ya zama Danka duk da tana Jin ciwo tasan ana zaluntar Misam a gidan amma ta hakura. Bayan Misam duk sauran Yan uwan suna haihuwa su har su Babar Wahida,mace daya ce Bata haihuwa itama, ita Kuma uba daya suka hada da su Mima, Yan ubanci yasa ta hanata Dan ita,Ahmad Mijinta shine ya dauki Rafeeq da hannunsa ya bawa Yusra itama yace ai babu dadi kin bawa Wanda kuke uwa daya uba daya kin Hana waccen Dan Kuna yan Uba,Mima tace ni wlh banyi niyyar Bada Rafeeq ba duk yarana kyawawan ciki duk na bayar dasu,yace kika Bada Spark ma wato ita waccen Dake Yar uwarki ce uwa daya uba daya,me yasa yanzu zumunci ba ayi Dan Allah? ba kara ba komai, kowa Keke da Keke wlh ni na bata Rafeeq ya dauke Rafeeq ana yaye shi ya bata kyauta. Duk Wanda suke uwa daya uba daya da Mima sai da suka ji haushi. Shike nan Mima ta tsaneta sosai sannan tayi mugun sawa Rafeeq Ido,ta takura Masa har ya girma idan yaje gidan sai ta dinga tambayar shi me da me ake Maka? Kana cin abinci? Bata dukanka? sabo da haka Rafeeq ya daina zuwa gidan ya tsane su gaba daya har su Khalid ba ruwansa da kudinsu da kayansu,shi yafi son wacce ta raine shi, akan a zageta gwara a zage shi,ba Wanda ya isa ya taba Masa wacce ta Raine shi,ita Kuma Yusra mijinta akwai kudi amma ba wani sonta yake ba,aurenta yayi sabo da sha'awa tana Masa biyayya iyakar iyawar ta amma baya Gani,ya tsaneta ma sai auri saki ya iya, Dake shine baya haihuwar, gashi da mugun son kudi Yana da kudi amma baya ciyar da iyali,kullum gidansa garau garau ake ci a haka ma da taimakon Rafeeq,Yusra tana Shan wulakancin da namiji tayi tayi ya saketa yaki Kuma Bai fasa wulakantata ba,duk abinda tayi Dan ta birge shi to fa bata birge shi, shi tsabar mugunta ma baya so wani ya taimaka Masa a gidansa amma shi zaici me dadi a waje zai sa suturar da yake so sannan zai hau motar da ya ga dama amma banda iyalinsa,Rafeeq ganin haka ya fita shirginsa,Spark ne ya dauki nauyin karatun Rafeeq da komai nasa,da kasar waje zai kaishi yace a'a ya barshi a Nan Nigeria sabo da Mama babu Mai taimakon ta sai shi, Spark yace ya Fadi sana'ar da zai iya ya bashi jari,yace ai shi joint za a bude Masa,anci dariya aka bude Masa Kato me kyau da ma'aikata da komai shike nan ya zama Baban shawarma joint,ga school dinsa Yana zuwa private da hostel dinsu sabo da tsakanin su da gida akwai nisa shi yasa. Mummy Kuma tunda Taga Yana samun kudi Yana taimakon Yusrah mamansa wacce ta Raine shi sai haushi ta sawa kudin Rafeeq Ido,sai ya tara kudinsa a accnt sai tace lallai sai yazo ya bata kudi,ta dinga ta karbe kudin ta hanashi gaba ta hanashi baya,ko yaushe a Dora jari Spark yake watarana Kuma Misam Yana bashi,Khalid ya siya Masa mota amma ya siyar ya Dora jarinsa shike nan suka yi fada da Yan uwa Dan me zai siyar da mota ya Dora jarin Shawarma,Sai ya daina kulasu du sai yaga dama, ya fita harkar kayan su, ko an bashi baya karba tunda ana Masa gori a dinga sashi Yana yin abinda baiga dama ba. Mima kanta sai Kara ta kaiwa Spark ta Rafeeq ya daina kula su gashi gashi,ya same shi ya Masa fada shine ya Dan sakko,amma idan ba Spark ba da Misam ba ruwansa da sauran,shima tarbiyyar tasa da gyara sai dai bai Kai sauran lalacewar ba. Bayan an bayar da Rafeeq Mima tace ta gama Bada yara a duniya, sai ta haifo mace Kuma,a da matan taso ta raba sunfi dadin raino da tankwarawa,idan macece Bata da matsalar Maza sai yanzu Kuma ta haifi Bisma wacce itama tayi aure da yaranta biyu tana zaune a Uk,sai Badia itama tayi aure da yarta Daya a garin Bauchi,su ma basu da wata tarbiyyar kowa harkar gabansa yake babu me yiwa wani fada,Wanda kake shiri da shi to da shi kawai zaka yi zumunci. Daga Nan Mima ta haifo Waleed,Atif,Arham duk makarantar sojoji sukeyi matasa dasu,sai Kuma ta haifi mata biyu Anam,Zainab suma duk sun zama Yan mata haka marasa tarbiyya ne,ga kudi ga sakaki na iyaye sai abinda suka ga dama,karatu Kuma da wuri ake saka su shi yasa zaka gansu yara amma sunyi Nisa a karatu,Ina kaje boko Ina zasu boko,Islamiyya a gidan ake musu sai sunga dama suke zuwa ma dake Islamiyya ce amma boko ko basa so sai sunje. Mace komai kankantar ta matukar me kudi ya fito to dole aure zasu mata karatu tayi a gidan mijinta shi yasa su Badia ko secondary basu gama ba aka musu aure a hannun mazajensu suka yi karatu. Idan talakane Kuma sai suce yarsu karatu zata yi sabo da baza su bashi ba. Duk sun lalata family dinsu sun tarwatsa kansu. Ci gaban labari Ana Kai Invitation prison Azima me kwana ba wando ta cika Umarni ta raba na Beauty a gidan tace kowacce tayi addua da fatan Alkhairi tunda ba a samu zuwa ba, suna ta tayata murna,Zagawa tayi ta katangar bangaren Maza wata a ciki ta dagata sama ta watsa musu Iv ta ko wacce kusurwa ta bangaren mazan. Dan Indo ya dawo daga cikin ball yaga IV da yawa ya dauka ya fara karantawa sabo da IV din gidan yarin daban suka bayar da kudi aka buga musu ba irin na normal mutane da aka raba bane,ya karanta yaga an saka Iyalan General Ahmad Maleek Na farin cikin gayyatar ku Zuwa wajen daurin auren Yayansu, Wanda an riga an daura shi tun 12Jul Naila Hashim (Jamilu) Da Angonta Ashraf Ahmad Maleek(Spark) Ku da baku samu damar halatta ba a tayamu da addua,yanzu haka an Kai Amarya dakin mijinta idan da rabo ma an samu tuni. Sabo da takaici Dan Indo ta hannunsa ya yayyaga,ya kurma ihu tare da furta Kai Yan matan gidan yariiiiii.......kuzo nayi muku cikiiiii.....kun San yanda ake cikiiiii .....Kafin kace me gidan yari bangaren Maza ya dauka Jamilu yayi aure,kowa yazo Dan Indo yake nema. Jamilu da yayi aure ba a kawo mana shi gidan yari ba mun more,Dan Indo yace ba labari gashi wannan Spark din ubansa ma Soja ne duk iskancina ai bazan kawo matar wani ba. Scoler ne ya saki shewa ahayyeeee chass wa ya fada muku barno gabas take? Ai na fada muku Terror yayi gabas kunyi Yamma wlh na gaba yayi gaba na baya sai labari billahillazi,Jamilu tana can tana tsotsar madarar Nido,washer yace har milky me bukunboti ma yanzu ta zuki abarta da tsinken zuka straw . Malam Sharu kuwa suna Gani suka fara Alhmdllh Alhmdllh wato aihin Allah ya karbi adduar mu ya shirya Jamilu da Spark,Allah ya Kara dankon kauna da soyayya har mutuwa,Malam Garzali yace Astagafrillah wato sai naji darshin hassada a raina, hassada ta darso a kirjina,naji Ina yiwa wannan yaro Spark Hassada da samun Jamilu Tantiriya naji wannan ni'ima dama kaina ta fada,Allah ya shiryeka Dan uwa cewar Malam Jilani. Su Naila suna hanya Spark sai waya yake wa driver Wanda ya dakko Amarya da kawayenta kayi fa tuki a hankali karka cuceni Mubarak,Wlh ka kashe min Amarya sai ka mutu kaima, Mubarak Dan gidan yayan su Mima ne Uzairu,sauran biyu Kuma yayyen Wahida ne,dukkansu cousins din spark ne ba yanda suka iya haka ya tattaro su dakko Amarya. Naila kuwa hirarsu kawai suke da su Rayya sai fulatanci suke,Chika kuwa Misam ta dinga nemowa a social media ta ganshi kuwa a Instagram tayi following dinsa,tana duba pics dinsa da videos dinsa gasu Nan latest,sai dai tana yawan ganinsa da Yan mata,ana shigowa garin Abuja Naila ta fara murmushi harda rawa da kafadu anzo.. anzo... Mubarak yace Spark ya samu daidai shi wlh,Naila tace ai dama nace bazan bacci ba idona kirrrrr sai anzo,Mubarak Yana dariya ya kira Spark a waya yace Ango munzo muna Abuja amma gidan Mummy zamu fara kaita sun ce,Spark yace to kuje Gani nan, Mubarak yace Kai Spark harka ta mata me zaka yi Kuma,Yace baka da hankali Mubarak ance ma Amarya wasa ce ya ja tsaki ya kashe wayar. Naila ya kira a waya yace Amaryata? Naila ta kama dariya tace nazo ai no more damuwa,yace yeah mun daina fada ai Kuma,wani wuri suka yi parking,Dattijai mutan kauye basu San haka ba a rayuwarsu sai yau,Motocin Spark ne guda hudu masu tsadar gaske sababbi gal suka karaso wajen da su Amarya suke,Mota Daya Kamal ne da Rafeeq sai wani Abokin Spark shima farook,Daya motar Kuma sojoji ne mutum uku Helux baka me rufaffen baya tana Shining,Ango Yana cikin farar mota Yar ubansu an mata wata uwar kwalliyar flowers kana gani kasan ta Amarya ce. Gaba driver ne shima Soja ne ke tuka shi,kofa driver ya bude Masa ya fito,Ya Sha wata Gezna kalar adon leshin Naila milk,yau ya sa hula a Saman tarin sumarsa wacce ta Sha gyara,Sajensa da dan gemu yasha gyara sai sheki yake,Naila tace ga nawan nan,Chika tace uhmm muna kallon sabon salo yau duk akan Amarya Allah ya bamu itaku Naila,Rayya tace aradu dama ance duk Wanda yaje gidan yari Bada hakkinsa ba sai ya daukaka. Chika tace nima nan na hango tawa Daukakar Rayya,dole sai na auri kanin mijin yarinyar nan Naila,baza ta sabu ba,ai ko Misam ya shirya ko Rafeeq cikinsu dole wani ya Kara rage mugun iri idan ba haka ba na tambade,Dije tace ni kuwa Ja'e ma da zai dawo to ni wlh da na gama tawa Daukakar aradu na Saba da Hallaren Ja'e,duk kudin mutum,duk kyawun Da namiji ke ko da Larabawa za a tara min a jefa Ja'e cikinsu to Ja'e zan zaba,Rayya tace yo me za ayi da mutum ba saniya sai motoci. Spark ne ya tako cikin takunsa na Yan gayu ya bude bayan mota yaga Dije ce ya Maida ya rufe yace shi yasa naga motar ta min duhu,dayan side din ya zaga ya bude yace lantarki haba yanzu naga haske,dariya Naila tayi a hankali tace bari nayi kunya tunda Amarya ce,Mayafinta ta lulluba a kanta fuskarta duk ta rufe sai ta mayafin kawai take kallon mutum,Hand bag dinta ta dauka sannan ya riko hannunta ta fito a hankali, Spark Yana tsotsar alawa a bakinsa Naila tace San min abinda kake ci,ya ma manta shi Yana Shan abu,cirowa yayi da hannu ya sa mata a baki yace haba in kayi aure shike nan baza a barka kayi kiba ba, komai Kaci sai matar ta ci,mata ku dai zuciyar ku a mace take kullum a baku,Naila tace Dan Allah karka sa Amarya ta dinga dariya ana ganinta,Su Goggo ana mota suna ta salati. Goggo tace yau ni Ramatu naga abinda ya isheni ni 'yasu,rashin kunya kiri kiri,wallahi Kin Gani Tani hannu ya rike mata,Tani tace yau ni Ina zan iya kallon wannan fitsara,dole Kakan Naila yaji zancen nan cewar Goggo,Tani ta rafka salati ganin Spark ya rungume Amarya suna dariya a Jikin mota,mayafinta ya daga ya shigar da kansa shima,Goggo tace haka duniya ta koma? Shike nan duniya tazo karshe an kusa tashin kiyama,ke Kinga Dan Allah mun bani Ramatu,ai muna kauye ta nan yajuju da majiju zasu fara bullowa,Goggo tace na fadawa Naila idan ta fara ganinsu ta bugo mana waya mu kimtsa,Me tuki dai yana ta dariyar su Goggo,bangaren su Dije ma sai salati suke suna Jin kunya,Chika kuwa ficewa tayi da su Kamal suna ta daukan Amarya da Ango pics da video iri iri,sai da suka gama sannan Spark ya sa Amarya a motarsa ya shiga gefenta suka tafi gidan Mummy. Mummy ya ta iya Danta ne ya fada mata zasu zo haka ta kira kawaye da wasu Yan uwan suka je gidanta za a kawo musu Amarya,Mima kuwa duk dangin kusan suna gidanta itama suna jiran Amarya,suna cewa wannan bikin arna kawai aka yi Amarya ya gama kwashewa da ita sabo da iskanci yanzu ace za a kawo musu ita,Mima tace mu da muka gansu akan gado ai magana ta kare Kuma,ni wlh tunda ake haihuwa ban taba ganin yaro irin Spark ba, kace zaka Masa Baki yace zai afka Maka. Maman Rafeeq tana ta dariya tace kar ki Masa baki wlh hukuncin Allah ne,Kuma Dan kin gansu akan gado sai kice yayi wani Abu ba fa lallai bane zafi ya rage maybe,Mima tace ai kune Yan zamani Kuma ba wasu manya bane Kun San ya matasan yanzu suke,Maman Rafeeq tace sai addua wlh yaran yanzu,Lateefa tace ai Ubansa ne ya daure Masa gindi shi yasa ko me yace sai ya hau ya zauna,duk yaran da basa gabansa yafi kaunar su,da wuri yake musu Abu,ko Rafeeq Dan yaki karba ne amma ya damu,baya son sana'ar Nan tasa wai Shawarma Joint kiji iskanci,wlh duk kudi ne yasa su yin haka,basu da matsala ne shi yasa suke wannan iskancin cewar Kawar Mima. Mima tace yanzu haka Amaryar da dan cikinta a gaba irin dai ta Christian,gata tsagera idonta kar ni dai na shiga uku banyi dacen suruka ba cewar Mima tana zuba tagumi. Har gidan Mummy suka shiga tare da parking,Chikar gayu ita ta shiga motar kayan Naila sun wuce gidan Amarya ita da me Jan motar. Spark fitowa yayi ya budewa Naila tare da riketa ya fito da ita,Mummy suna leke ta window Baki ta tabe tace kuzo kuga duk Yan kauye ne suka kawota amma dai sunga kawayen Umma duk su Yan birni ne basu da mukusa,Oh ni na shiga uku ya kwaso min matsafa yaran talauci,dama wata yar film ce Yar gidan masu kudi, Ni tunda tayi yankan Kaunar ma wlh ban sake Ganinta ba,ita a Yan film din ma ba wata popular bace domin tunda naji ita ya aura na shiga bincike Ina tambayar kawayena ko sun San wata Nasiba Yankan kauna ba Wanda ya ganeta,wata tace maybe irin sababbin Nan ne Yan giggiwa ba Wanda ya sansu sai karya,idan kin kure su baifi a Waka suke fitowa ba,ai kyau ya bi da wanka,indai wanka ne basu da na biyu,Mummy tace ku gyara gasu Nan dangin tsiya anzo za aci arziki. Zama suka yi suka nutsu, Spark cikin mota ya koma ya zauna,Goggo tace tafi a hankali Naila,cikin kawayen Umma daya sun rike hannunta sai zuba guda suke ayiririri,Spark yaji guda har kunnensa yace yanzu nasan Amarya ta iso harda Kara sauke glass yace bari naji da kyau. Kida gaba daya motocin suka saki gaba daya iri daya wakar yan Nija,Rafeeq Yana mota harda rawa a zaune,Yana cewa layi yazo kanmu,Mummy su kansu dariya suke tace wannan yara namu anyi Yan iska, yanzu dan Amarya shine aka sa mana uban kida haka duk sun hanamu Jin kunne, Dangin Amarya suka shiga da sallama ga katon carpet, a nan suka zaunar da Amarya tana zuba kamshi,duk sauran mutanen dakin sun yaba da Amarya amma Banda Mummy ta dai danne ne kawai sabo da Spark kar yazo ya mata tijara,amma da sai ta jefar da magana,amma duk da haka sai da tace ai da baku batawa kanku lokaci ba ma ya dauki abarsa ai mun ganta a gidan nasa tuni tasan har gadon kwanansa. Goggo tace yo ko ba komai ai tazo ta gaida iyayen Angon nata, ta ganku ku ganta ai wata girmamawa ce daga wajen Iyayen Amarya Hajiya,Badan yace muzo ba ma baza mu zo ba, sai mu wuce dakin mijinta kawai,idan badan zamani ba ma waye yake wani Yan biye biye da Amarya har wajen uwar rainon Ango,wai bama uwar da ta haifi Dan ba,sai zamani yanzu a fara wani biye biye da Amarya ana samu gantali a hanya,Mummy mukus suka yi sunji Goggo ta Maida martani,Mummy taji ciwon maganar Goggo wai uwar raino wato sabo da bata Haifa ba ake mata gori. Kawar Mummy malamar makaranta ce itama tare suke koyarwa a primary school,tace please arziki ya kawo mu ba wani abu ba,Amarya ce gata nan yarku ce dai,ba wani abu ba, a bude taro da Addua,aka yi addua aka shafa Banda Mummy dake danna waya tana chat da Basiru Kusan ta, wata ce a dangin Ango babbar mace tayiwa Amarya nasiha sosai,tace Allah ya kade fitina kinji. Naila ta fara kukan karya tana shesheka,su Goggo duk sun zaci da gaske kukan take,harda cewa yi hakuri yar nan kowa da haka ta Saba,Tani tace 'ya mace ai 'yar gidan wani ce, duk haka aka yi mana Naila aure sai hakuri,Goggo tana cewa rabuwa da iyaye ba wasa ba,Allah sarki sabo da gidane da iyaye,ko Kaka 'yar Nan ta tuna ai tayi kuka,Mummy ita dariya ma suka bata yarinyar da suka samu kwance a kirjin mijinta wai yanzu itace take kuka, Mummy tace ai fa Amarya sai da kuka ai,Rayya ce ta taba Naila tana girgiza kafadarta tace ki daina kuka kinji nima zaki sani kuka shike nan mun rabu an raba mu,ta rungume Naila ta fara kukan gaske ita,Naila ta kankame Rayya tana kukan karya,Goggo tace dole kuyi 'ya'yan nan,saurin kuka ne dani karku sani nima Dan Allah. Mummy baki ta saki tana mamaki tace a ranta amma yarinyar nan anyi Karuwa kaga yar iskar yarinya,yau naga Bariki,lallai bariki iyawa ne wlh,Bariki ba sai an nemi Mazan banza ba,a fili tace to Alhmdllh mun gode Allah ya bada zaman lafiya,sai a kaita can gidan Mima din,suka yi godiya suka mike tuni matan dangin Ango suka rako su da Abinci anyi wrapping dinsa a wasu paper masu kyalli na musamman,ruwan roba da lemuka carton sunfi biyar, Mummy komai sai anyi karya,a bayan mota aka zuba,Amarya kafin tazo Ango ya bude mata ta shugo, yana cikin mota bai fito ba kidansu suke Sha kamar zasu tsaga gidan,Rayya ce ta rufewa Amarya murfin tana share hawayenta na gaske ta shiga mota suka fita sai gidan Mima. Kidan suka rage sai kadan kadan kowa suke ji a motocinsu,Naila mayafinta ta janye kadan tace na Sha kukan karya kowa ya daka ta Tantiriya zai kashe kansa watarana,Spark yace au Kuka kika yi? Naila tace na karya ba sai bani hakuri akeyi,Rayya mahaukaciya wai kaji ta fara na gaske,Spark yayi dariya yace kin birgeni keep it up,Naila taji dadi ya yaba a ranta tace ka shiga uku idan muka je gida tunda kace naci gaba ai yau kwana zanyi Ina kuka sai na Kara birgeka. Spark yace saura su Mima Kinga kunkan karya yasa kinyi zufa,driver karo AC,driver ya karo AC yace to shafa wata powder kar aga Amarya da gumi kamar na wani kwalbe,Naila powder ta sake shafawa sama sama ta gyara sosai harda gyara pink jambakinta tace yayi? lekawa yayi yace yawwa,Mayafin ya gyara mata yace badan kayan Nan suna da kyau ba da tuni sun yi dukun dukun a tafiyar motar nan,Naila tace na gaji ma wlh baka ji kafata ba,Yace wannan karki damu da gajiya Hallare zata sauke miki ita tsab,Naila tace sai kace wani magani da ake cewa Daga,tafi Daga ai. Gidan Mima a cike yake da Yan uwa kaf Maza da mata sabo duk ba a San Amaryar ba,kowa ya baza Ido zaiga Amaryar Spark,za dai muga karyar Spark a Ina ya kare,Badia kanwarsu wacce itama tun daga Bauchi tazo har Abuja da yaranta kawai Dan taga matar Spark wacece,dama idan mutum yayi fice a iya shege da tsirfa to kowa zuba Masa Ido ake aga zabinsa. Anam tace munzo bikin amma tsabar haushi Bai auri Wahida ba yasa duk muka koma, ko gidansa bamu je ba bare mu ganta, Munji dai ance Yar aikinsa ce,Yar kauye ce ma,tab yanzu haka ma mummuna ce,mazan Nan suna ta dariya suna jira su sha kallon Amaryar Spark,taron na Mata ne amma duk sunki tafiya kamar mayu. Harda sake kunna fitilun palon,duk ranar da take gari,wani Arham yace tunda naga ko status Spark baiyi da ita ba nasan bata hadu ba, ai gudu yake kar ayi Masa dariya,Dan Allah Mima kuce ta yini a Nan mu ganta sosai zuwa yamma sai a kaita gidansa. Mima tace ai dama yace anan zasu yini sai yamma za a kaita can,wai ko uban me ake saka Masa a bed masu aiki basu gama hada gidan ba,Badia tace lallai Yaya duk tsadar kayan gidansa? Mima tace ke kuwa zai kawo 'yar gold ya bazai canja komai ba,ai gidan ya koma sabo wlh ya canja komai na gidan,Kuma in Kinga kayan da ya canja sai kin rantse 'yar shugaban kasa ce zata tare a gidan. Har kofofi duk an canja ke har su globes bai bari ba,ai naje gidan na Sha kallo, nan kusa baza ki samu gida me kyau da aka kashewa kudi haka ba,ni mamaki ya bani ma,mutumin da watarana budurwarsa ta Ghana ta yaudare shi, karshe ya gane kudinsa ta ci kawai, yazo nan gabana yana cewa Mima I swear na gama love har abada bazan Kara son wata ba, tana gwada yanda Spark ke magana,wai budurwarsa ta karshe Lilly?Anam ta tambaya, Mima tace ita fa. Spark ya Sha wahalar soyayya mata hudu ne suka yaudare shi, Kuma duk da haka gaskiya Banga wacce yake so irin wannan da ya aura ba,cewar Mima,Yana sonta sosai,idan ta kirashi jikinsa har rawa yake,amma waccen kuwa wlh ko sun kira sai yaga dama yake dagawa,kiji Yana musu tsawa,sannan suna yaudararsa idan ya gane zaki ga ya rabu dasu ba wahala Kuma zai ci gaba da rayuwarsa normal kamar komai bai faru ba. Wannan Naila kuwa akanta zai iya haukacewa na tsorata da Spark akan yarinyar nan,sai yanda tayi da shi,mu da a gabanmu ya fada mana ni da uwarsa Mummy yace ya zama Sallamamme,sai abinda tace,mu ja girman mu idan ba haka ba ko me tayi mana bazai iya magana ba,shi yasa ba ruwana da gidansa,badan ma yace muje muga gyaran gidan ba bazan je ba. Badia tace to ko dai asiri suka masa kin San 'yan Fulani fa. Karar motoci suka ji da Uban kida suna zuwa gidan suka saki sautinsu,Mima tace ai Spark ne yayi aure sai abinda kuka gani Kuma,kannen Spark gaba daya kasa hakuri suka yi suka fice Compound kallo,Spark yasan sa Ido suka fito yi,dariya yayi kawai yace wai Dan uwanka ma a zamanin nan bayanka yake so ya Gani,nafi karfin ku yara bazan fado kasa ba always Spark On top ne,Driver ne ya bude masa kofa ya fito ya zaga ya budewa Amarya,Su Badia suna ta kallo tace Uhmmm kofar ma sai ya bude mata sai kace Yar me kudi,Kansa ya zura cikin motar Yana yiwa Naila rada yace,behave well nasan ke Oga ce,Naila kafa daya ta zuro,Kannen Spark harda leke suka hango farar kafa ta Sha lalle me kyau,Anam tace to ai ba fara ce me kyau ba,bakake ma akwai kyawawa wlh sunfi ma fararen kyau wasu,mu a fada mana haske duk danginmu ba baki,Hannunta Spark ya riko ta fito,Kanta a lullube ,Arham yace ai dole dai a bude mana fuskar, Spark Goggo ya mikawa Naila yace Amana,zuwa yamma za a dauke ta,Make shi Goggo tayi tace to fitsararre mu Kuma ayi ya damu? Yana murmushi yace kwana zakuyi mana kuga Abuja gobe a maidaku a jirgi,Goggo tace Dan nan ni bana son na shiga jirgi matukar ba Makkah zanje ba,kawai Dan fitina da asarar kudi a iya Nigeria zamu hau jirgi aradu baza muyi asara ba baza muyi Maka asarar kudi ba,Rayya tace Goggo wlh sai dai ke a Maida ke a mota sai cutar mu kuke yi da tuni a jirgi zamu zo mu koma,Yaya Spark a biya mana zamu hau mu,Spark ya tsaya a cikinsu sai surutunsu suke suna dariya da nishadi. Yan uwansa duk mamaki ya kamasu mutumin da baya dagawa kowa kafa wai shine tare da Yan kauye suna wani hira da dariya,Badia tace su Spark an fado,Arham yace ni wlh ya birgeni na koma fan din Amarya ma,irin wannan nake nema Ido rufe,Kuma ma ai a kauye akwai Yan birni a birni ma akwai Yan kauye,idan Kuma kunce talakawa ne duk ba da arziki aka haifi kowa ba sannan babu me mutuwa a binne shi da dukiya,Kuma yanzu ta tashi daga Yar gidan talaka ta zama matar me kudi. Ai kai Arham Dabba ne wa yake ta Kai cewar Badia,su Googo Naila ta rike tace muje ciki,suka tafi ciki a hankali tare da Amarya suna ta guda har cikin palon,Mubarak ne yace sai ka bamu kyautar mu da ka mana alkawari, Spark yace ai dai Kwa bari na shiga dakin Amarya gobe na baku cikin nishadi,Suka ce ba damuwa barshi sai goben maybe ma zaka fi bamu da yawa,yace wai nawa kuka ce ne? 50k muka ce,yace gobe Kuma ai sai 100k sabo da Ina Ango na sak,suka ce a barshi sai goben,suka juya da mota suka tafi har Spark din,Rafeeq kuwa Misam yake wa magana yace Shi yasa na tsani Yan gidanmu wlh Sam basu da hankali,ji wannan sa Ido haka,Misam yace Kai kake saurarar su ma,wannan Badiar tafi kowa Munafunci sai kace ba yan uwa ba,Kai Ana dabbancin a gidan Nan wlh yanzu zasu saka baiwar Allah a gaba. Rafeeq ya furta ai wannan daidai take dasu bana jinta Allah yasa idan suka fada musu bakar magana su rama. Suna shiga tafkeken palon sai kamshi da Sanyi kawai ke tashi,kullum gidan da kida kamar yaran Arna,Palon ma kida suke ji a manyan Speakers sai da suka shiga sannan aka rage kidan sosai amma yana tashi kasa kasa,Goggo tace bayin Allah a kashe mana kida addua zamu yi,sai lokacin Anam ta kashe suka zauna da Amarya a Saman Carpet. Naila Amarya anci gaba da kukan karya kasa kasa ta wani langabar da Kai anyi kasa da shi tana wasa da zoben hannunta me tsada da Spark ya saka mata a mota,Mima ma Jin Amarya tana kuka tace a ranta amma yarinyar nan muguwar criminal ce,Addua aka yi sosai sannan Maman Rafeeq da tafi dama dama a ciki itace ta yiwa Amarya nasiha,harda cewa Kinga dai shi dan dangi ne ato ki girmama masa yan uwa sannan kema su girmama ki,ayi hakuri da juna, tunda kika ce kinji kin gani kina so dole sai ayi hakuri,Mima tace ya zama dole kuwa,Goggo tace shine dai yaji ya gani yace Yana so Kuma,yo mace ke auren namiji ko namiji ne ke auren mace? Sadaki ya biya wuri na gugan wuri million guda sadaki sannan aka bashi,Yar masu shanu ce fa Wanda suka gaji arzikin dabbobi,Mima kirji ta dafe tace what? Serious fa? Million Daya? Goggo tace ai harda mota sabuwa gal tana can wajen Ubanta yayanta yana boris da ita a cikin gari, yo a dauki wannan zizar a sadaka ne,kallon wannan kawai yayi ai sai ya samu nutsuwa. Kalleta fa baki ga kalarta bane?ai ba matar yara bace,ku godewa Allah ma da muka baku da wuri ba sai da muka bari ya kwanta a gadon asibiti ba kawo ruwa kawo ciyawa ana so ya farfado. Dukkansu kallon kallo suka fara Goggo daga magana daya sai fadar magana take musu iri iri,Tani tace Kunga mu ku bamu waje sallah zamu yi,Mima tace Anam nuna musu yanda ake amfani da toilet din basu sani ba na sani,Goggo tace Kalli hakoran mu dukkan mu hakoran Makkah ne a bakunan mu har Yan matan nan su Rayya duk munje Makkah kasa me tsarki,har akwai wata toolet da bamu gani ba,ki tambaya kiji ko da kike zuwa Makkah bakya haduwa da Yan Fulani duk mune ko Ina,wlh babu wani abinda zaku yi bamu iya siya ba,a Daji kawai muke ne, ba rayuwa muka sa a gaba ba. Mima tace da Haram ba,Goggo tace wlh yarinya ki kiyayeni ba a wasa da Fulani ba a kawo mana raini sai na sa a batar dake duk kudinki,mukus suka yi ba wacce ta sake ko tari sunji tsoro ko su Goggo suna daga cikin criminal basu sani ba,basu San Goggo barazana tayi musu ba kawai. Tani tace a kawo muku kayan arziki irin wannan iyayenta su yarda da danku suna son Yar su amma suka dauka suka bashi ita Amana,mutum me daraja,yaro ya samu yarinya duniya guda zai samu ya moreta, yayi mata ciki, ta haifa Masa yara amma ku zauna Kuna fada mana magana,Baku da tsari Kai dan Allah ku canja tsarinku, ku canja hali, Sam halin ku baiyi ba,baku yi ba,Kun sire min wlh,nononta kadai aka bashi ya isheshi rayuwa bare a Kai ga lu'u lu'un,duk Yan dakin kunya suka ji Yan matan da samari suka shiga boye dariyarsu,Maman Rafeeq tace Dan Allah kuyi hakuri haka,Tani tace Allah to a dinga zaginmu a fakaice, yarinyar nan fa ba nonon jaka gareta ba bana saniya bane na mutum ne,yau na tabbata bazai bari ta sake ba,Kuma kawai an baku ita kwasha kwasha shine ake zagin mu,jarababben Dan naku ma da naci, in banda kwarzaba me zaiyi yarinya Kun jawo mana asarar kudi sai mun dinga kawo mata magani kar ya lalata ta,Lateefa tace to kuyi hakuri ku taso muje kuyi Alwala. Maman Rafeeq Hannun Amarya ta rike taji Laushi tace a ranta ba abin kayi magana ba ayi Maka cari,bari na fada a raina laushin nan kamar bata aikin wahala. Toilet Lateefa ta kaisu cikin wani bedroom hadadde ta shimfida musu Sallaya manya da yawa sannan ta fito suka bar musu dakin suka koma Palo suka fara gulmar rashin mutuncin dangin Amarya,Mima tace Kinga Goggo nan kamar zata dake ni. Anam tace Kuma da sai kuyi shuru, baku kyauta ba wlh ai ko ba komai suci darajar Spark yanzu sai sunyi ta gulmar a can,Mima tace who cares? suna ta gulma,Arham su mazan jira kawai suke a bude musu Amarya su ganta,Mima tace wannan naci da yawa yake wai gidan Spark din ne Baku sani ba,ba sai kuje ku ganta ba a can,wannan fa taron mata ne,Kun samu a gaba,amma sabo da basa Jin maganar iyayensu kin tashi suka yi,funfurus suka yi a wajen sun zauna a kujeru wasu kuma a kasa. Su Goggo Sallah suka kasaru ta azahar,Naila ma tayi harda wanke fuska da sabulu tana idar da Sallah ta fara shafa powder tana gyarawa,tayi Yar make up dinta sama sama tayi kyau sosai ta sake shafa turaruka har Jikin kayanta da mayafin sannan Goggo tace ni wai ya naga idon ba alamar anyi kuka ne? Naila tace na rantse kuka na dinga yi na gaske fa,Abbana na tuna ta sake kebe baki,Goggo tace to ya isa kinyi kukanki,tace yanzu karki sake rufe fuska kyale shegu su ganki ai ba mummuna bace,kawar Umma tace yawwa ta Dora mayafin a kanta ta bar fuskar a waje, suna zaune sai ga Anam ta shugo musu da abinci ta ajiye,ta fice da sauri tace na ganta wallahi ta hadu,Badia tace tayi dariya Kinga hakoranta? Anam tace a'a,to rufe mana baki yanzu haka karyayyen hakori gareta,Badia ma ta dauki wani abincin ta shigar musu da shi Dan ta ga Amarya,taci sa'a Naila na magana ta ganta taga hakora masu kyau reras,sai ta fito tace na tabbatar ba karya. Mima tace ahh Dan fa kyakyawa fa kyakyawa ce gaskiya, magana ta Allah tana da kyau wlh ko ita zata yi kanta baza ta yi haka ba amma fa ba kyan hali bata da kunya,Anam tace bari na sake Kai ruwan nan na ganta again,ta dauka kenan Arham ya kwace wai shi zai Kai,Mima tace je kice su fito Palo zasu fi sakewa,amma ni kar su bata mana dakin yara su fito ato. Amma kin San masifarsu kice su fito zasu fi sake wa. Anam ta shiga tace Amaryar mu ku fito Palo wai zaku fi sakewa,suka mike,kawar Umma a ciki tace wlh su Goggo Kun kwato mana yanci sosai,gashi sai lallaba mu akeyi ana Jin tsoron mu,Goggo tace ai ba a bari yanzu Kai ya kulle, ke kyaleni nan zuwa na Makkah sau takwas, a waye nake karrr ba me daga min Kai,wacce shinkafa ce banci a Makkah ba,wanne tayal (tiles)ne ban gani ba,su Tani wlh duk sun je yafi sau uku,haka su Rayya duk an biya musu sun je,shi kanshi Hashimu Baban Naila tun Yana saurayi mahaifinsa ya biya Masa yaje har sau biyu,Umman Naila kanta zuwanta biyu Makkah. Kawai mutum idan talaka ne sai a manta da yaje Makkah, Alhajin ma baza a dinga fada Masa ba ko Hajiya,me kudi kuwa ko bai je Makkah ba kila ma Amurka yake tafiya duk Shekara,ana tafiya Makkah Ibada shi idan ya hau jirgin Amurka zai ware amma sai kiji ana Alhaji ya dawo ne,Anam tana jinsu tana dariya,Tani tace ai talaka shi kullum sai an nuna Masa bakin ciki a rayuwa, Alhajin ma ko Hajiya bakin ciki ake Masa sabo da bai iya Jin kida ba,bai iya saka damammen kaya ba Yana fitsara yana badala,bai waye ba ake ganin talaka,me kudi ko jahili ne to wayayye ne ai ya waye. Palo suka dawo Goggo ta Kalli su Arham tace Kai Ina abincin mu na uwar rainon Ango? ni na shige su Maza sun tarar mana a Kai,duk Dan nono na da yayi saura sun kalle min shi,dariya suka yi ba shiri har matan,ke Naila Dan ubanki ki dinga saka hijab Kinga kallon da suke miki ko Ango Bai miki irinsa ba,ni dai Ina ganin bala'i da masifa a gidan nan,zasu cinye Amaryar da Ido,kannen miji ne ku ba kyau wlh,kallon ya fita daga na musulunci,wlh duk sai kunci ubanku idan baku bar palon nan ba,Mikewa suka yi sabo da masifar Goggo badan sun gaji da kallon Amarya ba suka fice, Arham ne ya kawo musu abincinsu na gidan Mummy saura kadan ya taka Goggo bai kula ba,Goggo ta durma masa dundu,ya sunkuya Yana ajiye kayan,tace dan ubanka karya ni zaka yi,tunda muka zo dama naga kana daga min gira Karuwa ce ni? da aure na da komai,Arham Kara ya saki Yana Sosa bayansa ya fice Yana hararar Goggo. Goggo tace wai a cikin ku wace uwar Angon ne? aka nuna mata Mima,tace shi yasa take ta uban takama,Naila kuwa su Goggo suka yi suka yi taci abinci taki ci,sun rasa dalili,Badia tace idan kunya kike ji ki koma bedroom kici,Naila kamar doluwa wai ita a dole amarya me kunya, tace a'a yace kar naci sai an kaini can gidan,Goggo ta tsaya da cin abincin tace Dan ubanki kashe kanki zakiyi? tun safe Baki ci komai ba sai kinje gidansa,Naila a hankali ta furta ai munyi alkawari da shi ne, ni bazan karya ba,Duk na dakin dariya suka yi,Anam tace tab lallai namiji zaki biyewa? ai kuwa zai kaiki ya baro,wlh wayo zai miki kije ki danni kaza yayi maganinki,Naila taki ci Kuma da gaske Spark shi yace ko zata ci taci kadan karta cika cinkinta ya tanadar musu better. Goggo ce ta sata gaba tace Dan ubanki muje daki mu zaki wa iskanci,ta kora Naila dakin da suka yi sallah harda rufewa ta mika mata plate din fried rice da hadin salat,ta kawo mata fruits,da ruwa da lemo,tace wlh idan baki ci ba sai naci ubanki a dakin nan. Naila tace ni za a sa na dinga bijirewa mijina tun yanzu,haka tana ci kamar zata yi kuka sai da taci ta koshi dama yunwa take ji, Goggo ce ta bude Jakarta da wani tsumi a roba tace shanye ragowar,Naila ta shanye tas tace karki sake ya ga wani magin mata a wajenki,Naila tace ai na sani Goggo ai kawai ko me yaji daga Allah ne natural ba Kari, Goggo tace yawwa yar gari,idan Kun Saba ma zaki ga Yana baki kudin kina siya,wasu mazan Kuma da iyayi sai suce ni bana son shaye shayen Nan,ni kawai ki zauna yanda Allah yayi ki,kina zama Kuma wangalewa zakiyi shike nan Kun dinga fada kenan,karshe ko ya fara neman aure ko neman mata,sai an dage da gyara yanzu. Banda Kuma na hauka ko me aka baki ki Sha ko a dinga baki abubuwa kina matsi dasu ko wanne hauka karki karba zaki kashe kanki,Naila tace to an gama. Kwanciyarta tayi a Saman gadon tace bacci nake ji,Goggo tace kiyi abinki domin da dare baza kiyi ba 'yar nan. Naila ta kwanta sai bacci kamar gidansu, Spark ne ya kira wayarta Goggo na dakin ta dauki wayar tace kasa kasa bacci take,Spark yace okay,kar a tashe da wuri gwara tayi abinta yanzu,Goggo tace ubanka Kai fitsararre,wayar ya kashe yana dariya shi masifar Goggo dariya take bashi,gata a waye ba ruwanta. Spark Chika ya sake kira yace an gama hada bed din? tace ae tun dazu ma har Yan aiki sun gyara ko Ina yanzu kayanta nake shirya mata,yace yawwa Yar Albarka Allah ya baki yayana ko ta biyu ya Kara Dake,Chika tace amma baka kaunata wlh,ni kaninka nake so,Yace to Allah yasa,tace Ameen,yace kin bude kayan Lefen Nan? tace ae yace a kwai Nighty din Nan zaki ganta wata gantalalliya pink,kin ganeta? Chika tace ban gane ta ba,yace wata tsirarar riga haka,wata zaki ganta tafi ko wacce watsewa da tambadewa? Chika tana ta dariya tace na ganta yace to ki ajiyeta a Saman bed ba ruwanki da ita. Chika ta ninke ta tare da ajiyeta a Saman bed daga Dan kasan pillow kadan ta fada Masa Inda ta ajiye, har su towel duk sababbi aka saka guda biyu biyu komai sabo aka canja,Spark Yana ta waya da Chika yana sata tana shirya kayan da suka dace ba sai an nema ba,Yini tayi tana aikin,abinci sai dai taga an kawo mata take away lafiyayyen da kayan Sha. Tana gamawa ta dawo aikin Naila itama wannan ba sai sunyi waya ba ta san komai,tana gamawa yamma tayi likis, sallah kawai ke tsaida ta da cin abinci,sai da gidan Nan ya koma neat ko Ina an gyara shi Kal Kal,ta hau turare gidan da kayan kamshi, ko Ina lungu da sako,har makwafta sai da aka raba musu kamshin. Naila tana ta bacci lokacin dangi ma duk sun tafi sai Yan gida sunce ai a hankali zasu je gidan Amarya ganin gida. Goggo ce ta tashi Naila tace taje tayi wanka,Naila tace nayi a can ni a kaini haka na gaji muje can ni yayi min wankan da kansa,Goggo Baki bude take kallon Naila tace zaki tashi ko kuwa,Ga kayan da zaki sa kin San komai da kanki kika zaba ma wai ni wacce irin fitsara ce ne wannan? Kya fada min wanka da miji. Naila tashi tayi taje tayi wanka,suka sake wani hada mata na turare tayi ta fito ta shirya,Cikin Material Dan kasar India tayi kyau dinkin riga da Skert ne,sosai tayi kyau,Kawayen Umma ne Suka tayata shiryawa sannan suka fito kaita suma duk sunyi wanka sun canja kaya,Maman Rafeeq,Lateefa,sai Badia sune suka rakasu domin Ango shi baya African time har ya turo motoci aka kwashe su zuwa gidan. Chika tayi wanka itama ta canja kaya tana jiransu,suna zuwa duk wata addua sai da suka tsaya aka yi sannan suka shiga ciki a Palo sai da suka yi suna ta kallon gida suna guda,ko Masu kudi suka Kalli gidan sai sun Kara bare talakawa da mutan kauye,za a saka Naila a dakinta tace can ne Goggo waccen ne dakinsa. Dan Allah ku dinga sharhi Idan ba a sharhi bama iya typing.. Masu Sharhi Ina matukar godiya. AsmaBaffa [12/28/2023, 3:04 AM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 YAN NIGER +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK1 86-90 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne MOM SAFWAN *MISKI 4in1 Hamil musk*🌹 munkawo original miski daga *Egypt* miskin da indai kinyi amfani dashi zakiji dadi sosai domin kuwa sekinyi godiya hajiya💃💃 👍 yana dauke: 1.*Musk oil* Ana sakashi acikin gaba sannan zaki iya ringa shafawa a pant dinki lokaci zuwa lokaci ba lallai sai bayan gama al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara gaban mace sosai 🙈ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 kamshin sa yana zama sosai bayaga haka sunnah ne amfani da miski 2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman irinsu cinyoyi, kasan mara yana sa jikin mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi 3.*Musk soap* sabulun tsarki na Musk; wannan sabulun miski ne ana tsarki dashi yanada kyau sosai👍👍 yana kashe infection sannan yana wanke duk wani datti dake gaban mace da karni musamman bayan gama period 🙈 4. *musk powder* Ita wannan powder din ba normal powder bace tana da sinadarai masu kyau acikin ta🤭 tana magance warin jiki, warin kashi sannan duk gurin da ake sa turare zaki iya ringa shafawa ita a ko ina ana iya shafawa har fuska in kinso zaki iya sawa ko ina dai ajiki zaki iya ringa shafawa💃😇 Gefedaya munasaida ingantattun magungunanmata nasokoto munamaraba damasu siyandaya kosari numbermu itace 09039320715 pls inbasiyazakiyiba hajiya karmubatawa juna lokaci Goggo ce tace ku kaita dakin data nuna yanzu haka sunyi tsarin su da Mijinta mayatacce, har dakin suka shigar da Naila,suna kallon gida komai na gidan Golden and milk ne har kitchen da kayan ciki,Goggo tace jar Uba zaki Sha aikin gyara Naila komai me haske aka saka,Chika tace ai iya girki kawai zata dinga yi da gyara bedroom dinta da nasa akwai masu aiki ana biyansu,zasu dinga zuwa kullum 8am to 5pm mata su biyu, Dakin Ango Kuma White and Golden ne,bedroom din Naila ma itace ta zabi kalarta da take so light pink and white,Sauran Rooms Kuma color din da suka dace da palon ya zuba musu,palon Sama shi Kuma brown and Golden ne nasa tsarin,masu aikin ya dakko na musamman aka tsara Masa gidan yanda yake son abinsa. Goggo tace Kai jama'a gidan yayi gida ku tashi mu ganewa idonmu kallo,Naila harda cewa Kai Allah da Iko yake Tantiriya a wannan gida,ba zagin da gulmar da ba a yi min ba,ai Yar iska ce bla bla bla,to ko karuwanci nakeyi haka zai ganni aure ni,ai mutum rabonka baya wuce shi,ko mace a gidan karuwai take sai Kiga tayi dace, shi yasa ba son zagin mutum kana aibata shi, Ni indai haka gidan yari yake to Allah Kara Masa albarka,. Goggo tace ke dai bari kar Kiga gulmar Hashimu da akeyi ana Masa dariya tun yana yaro yau gashi Allah ya yarda, yaran Hashimu sai arziki suke yi ana ta Masa dariya ana kiransa da Dolo,Tani tace ai yafi Kubra hankali wlh ke ba Kubra ba kadai ba, da yawa yafi mutane ganewa ne ba a yi sabo da yana da shirme watarana amma Hashimu ba dolo Allah ya halitta ba,mutane dai kawai akwai su da son yiwa Allah shishigi a cikin lamarinsa,abin gulma da yi da mutum yanzu bashi da yawa, yanzu Gulma ce ke cinye ayyukan mutane na kwarai,kullum cikin hirar mutane ake,makwafta na gulma a junansu,Yan uwa na gulmar Dan uwa,ko Ina munafunci yayi yawa. Baka ba mutum ci da Sha ka zauna kana gulmarsa,Kuma idan ance rashin aikin yi ne ai masu aikin ma yi suke,suna wajen sana'a suna gulmar mutane,Hashimu kuwa ba a gulmar wani da shi,ai Hashimu ko shugaban kasa kike zagi bazai goya miki baya ba,idan kika ce Abatcha yayi sata, haka zaki ji yace kin tabbatar? Zaki sheda a gaban Allah,idan kika ce a mulkin buhari anci wuya haka yake cewa ni ban ji ba, lafiya Lau nayi rayuwa ta a shekarar ma nafi samun kudi,idan kika ce Kai Obasanjo ya cuci kasar Nan,yace a'a ai baki fahimce shi bane, shi ya kawo mana wayar Cellular, shine ya wayar da yan Nigeria, shi akan Obasanjo ya waye,gashi ana ta social media kowa ya waye sai tambada iri iri, Goodluck Abba yace mugunta aka hada Masa aka dinga kashe mutane sai da aka sauke shi ta karfi,Allah yasa ma ya musulunta kowa ya huta da gulmar da akewa Goodluck. Naila dariya tayi tace ai Abba yace shi ba ruwansa Yana Jin dadinsa a kasar nan tunda shi aka yo shi musulmi to ko iya haka ya gode,ba abinda zai dame shi,gashi da yaransa suna Masa komai me zai dame shi Allah sarki Abbanmu. Goggo kallon gidan suka fita ko Ina lungu da sako suna furta hodi amma anyi asarar dukiya a nan,sai dare kusan 9pm sannan aka tattara su tare da Maida su gidan Mima,ba wulakanci suna Jin tsoron Goggo salin alin aka basu dakunan kwana da abinci,Goggo tace Kai ku kawo min yaji girkin ku salab ba gishiri,Tani tace ba a sa gishiri sai shegen Maggi har tsakar Kai,a bamu yaji mu dangwala da kazar ta fi shiga,haka aka basu yaji,Goggo tace Sanyi nake ji a gidan Nan,tiles zai kashe mu da Sanyi, a kawo shayi ruwan bunu banda Madara,na saba a Makkah kullum sai na Sha,Larabawa sun koya min mummunar al'ada,Me aiki aka sa ta kawo shayi ko wanne dakin suka sha abinsu,Mima tace jaraba sun sauka a gidana Kuma sai addua. Badia tace ni Goggon Nan anya bata da bindiga a jikinta kuwa, Goggo kwanciya suka yi bayan sunci sun sha suna Hira,Tani tace Naila zata kwashi kashinta a hannu,Ina tausaya mata wlh,Goggo tace ai duk soyayya ta rufe mata Ido ta zaci ba komai,shi yasa ai na zugata nace ba zafi kar ta damu kanta, babu komai dankon kauna yake karawa,Tani tayi dariya tace Yar banza harda cewa to, na tabbata gobe ranga ranga zamu sameta,Allah yasa muje tayi kuka ni Kuma lokacin zan ci Ubanta dai dai gwargwado, ai rashin kunyar data nuna mana sai na wanke ta tasss,Allah ya kaimu gobe. Naila kuwa su Goggo suna tafiya ta mikawa Chika hannu suka tafa,Chika tace saura ni Daya nima tafiya zanyi,Naila tace ki bari Spark ya shugo sai ki tafi zai sa a kaiki gidanku ke da su Basiru Kusa,Dariya suka yi tace saura bikin Basiru da Uwar raino,Naila tace abu namu,Chika tace naji kamar motar angon ma ta shugo,Naila tace shine gashi nan yana kirana a waya, dama yace Ina ganin kiransa to ya shugo gidan nan, Chika tace to dai karki bada mu,Banda kuka a saki jiki a sha love,Beauty tace ba zafi duk karya ce,Naila tace ai kin san nima a no wan carry last,to haka nake son ji,Naila tace Dan lelena fa Spark ah ai dole ma a ajiye tarihi. Chika tana zugata tace sai tawan suka tafa tace bari na kira Abba na fada Masa an kaini gidan mijina,dama na fada Masa sanda muka shugo Abuja lafiya nace mun sauka lafiya,Umma wayarta bata shiga,Chika tace kina son Abban Nan naki da yawa,Naila tace ke ai fada ma bata baki ce, rayuwa ai sai da Abba,5 and 6 muke da Abbana,duk shirmenka Abba sai ya dauke shi, Abba baya nasiha a kaina ya fara kinji dai yanda ya dinga fada min gaskiya waye ma yayi min fada irin na Abba ko Umma Albarka wlh,sannan Sanda ta Ina sane da ita a gidan Mummy, Mohsin bai dauki gadonta ba,sai ranar karshe idan asiri ya tonu zan dakko ta,wannan Sandar me nasibi ce ko na mutu a binne ni da abata,Chika tace au Walakiri zaki ragewa hanya da Sanda kenan? Dadin ya dauka ya jibge ki,sai kace ta tsafi Yar iskar Sanda anki mantawa da ita,tace Dan Allah kije gobe ki dakko min abata, Spark bai san sandar nan ba haba ai na ma boye Masa sirrina,Chika tace sandar har wani sirri ne da ita wlh bazan dakko ba. Abba ta kira a waya,bugu daya ya daga,yace Nailata,na'am Abba,yace to dazu Tani ta fada min komai gidan Ango sun jefar da maganganu ko? Naila tace a'a Abba kawai basu fahimta bane kasan Fulani da zuciya,Abba yace hakane, lafiya Lau aka yi komai a dakin ma fa Mima nayi bacci,kaga da akwai wani Abu ai da bazan hau gadonta ba,Abba yace hakane to koma sunyi ko basu yi ba karki fadawa kowa,ko mijinki karki fada Masa dama dole duk Inda aka Kai mace sai tayi hakuri sabo da zata ga canjin rayuwa ba wacce ta Saba da ita a gidansu ba,zata hadu da masu hali ko tarbiyya ko al'ada wata iri daban wacce bata Saba Gani ba. Karki zama Hanan kullum Kai Kara,kiyi hakuri kowa hakuri yake da Inda ya tsinci kansa,dole zaki ga dabiun wani gidan da naku ba daya bane,Naila tace to,Yace yawwa yanzu kina Ina? Naila tace gani a kan gado na,to sai da safe, Naila Ummanku tayi bacci gata Nan Ina mata tausa wai ta gaji, Naila tace to bye ta kashe tana dariya tace Abba yanzu fa ya gama nasiha kai Abba nidai kar yaje ya Kuma yiwa Umma ciki wlh,nazo Ina da ciki uwata tana da shi ni wannan abin kunya ni Naila Ina zan Kai shi,daga tausa Kuma ba sai Kwalbewa ba ni dai Abba zai bada ni wlh. Naila ta Kalli Chika tace kin San tsoro na yanzu shine kar ace maganin nan da kika sakawa Spark ya taba shi,sai yau na tuna wlh Kaka yace idan namiji jarababbe ne baya taba su sosai,idan ya sha zai dinga Jin sha'awarsa normal amma ana yin nisa da deep romance bazai iya komai ba zata kwanta,shine nake ta tunani ko Spark yana daga cikin irinsu,wlh abin ya dameni idonta ya ciko da kwalla tace na cuce shi yanda yake ta zumudi. Chika tace karki damu ba dai kin taho da maganin matsalar a jakarki ba? Naila tace ae suna Nan,to idan kika ga ya gaza sai ki bashi ya Sha shike nan amma a boye zaki saka Masa ya shanye,Naila tace na yarda da maganin kaka babu karya a cikinsa wlh zai wahala Kiga baiyi tasiri ba,amma ba komai ai akwai maganin matsalar sai dai Yana da karfi kinga ba taba yi nayi ba kar yayi min warka warka na kusa mutuwa,Chika tace koma mene laifinki ne haka zaki karbi Hallare a duk yanda tazo. Kece ai kika cuceni da kika zuba Masa yaci,ya zanyi ai dadin abin ma ance ba wani zafi,da sauki ko zanji wahala kadan ne. Spark ne ya shugo ya Sha wanka new Shadda fara ba irin ta dazu ba,sai kamshi yake kawai,Naila ta Kalli Chika data mike tsaye tace ni waye zai kaini gida? Spark yace ga Misam can zai Maida ke ai nasan da zamanki Chikar gayu,sannu kin Sha aiki na miki Alkawari amma bazan fada miki ba sai na cika,amma ki sani za a miki bajinta,Chika tayi dariya tace na gode,Naila tace ni Kuma Amaryar fa? Yace ai ke sai dai ki min bajintar. Chika tace Amarya sai gobe Kuma zanzo,Naila tace ni me zan baki ne? sai kin nutsu ai zan dawo gobe Chika ta fice da sauri,tana zuwa gaban motar Misam ta shige tace Ina yini,da kyar ya amsa mata tun daga lokacin bata sake Masa magana ba. Har ya dauki hanya ga wata Babynsa tana jiransa a Hotel sai waya take buga Masa, yace mene number din Room din? Yana ta faman tsinka gudu a titi Yana sauri ya tafi shekewarsa,Chika tana ji yace 44 number din? Wani kishi ne da taikaci ya lullube Chikar gayu,cikin masifa tace slow down malam,yace Ina ne gidan naku? tace I said ka Sauke ni a nan wlh,Mamaki ya kamashi yanda take bala'i da masifa,ba shiri ya gangare yayi parking ta bude mota tana tsaki tace kwarto,Manemin mata,tirrr da haihuwarka,motar ta balle ta fice ta sake lekowa ta zuro jikinta gaba daya ciki tare da kwada Masa Jakarta a kansa tace Dan Iska kwarto,Kansa ya dafe da Sauri kawai sai ya suma,Chika ta zaci wasa yake,tace Kai tashi dalla kwarto, ta fara jijjiga shi,Taga da gaske ne,ruwa ta dauka na roba a gaban motar ta fara yayyafa Masa tana girgiza shi cike da damuwa tana hawaye tace na shiga uku gidan yari zan koma. A hankali ya farka kansa ya dafe sosai Yana Masa ciwo, Chika tace wayyo Alhmdllh Dan Allah kayi hakuri,koma sit din chan na kaika Inda zaka je mu rabu lfy,da kyar ya iya komawa Daya bangaren ta tuka motar da kanta,tace wanne hotel? Ya fada mata Yana dafe Kai yace kiyi sauri maganina Yana can,Chika taja a tamanin ba wani kwarewa tayi ba amma giggiwa irin tasu ita da Naila basa tsoro. Tana driving har hadadden Hotel din da yake da permanent room dinsa a can ko karuwar tasa ma nata ta kama ba a shigar Masa dakinsa shi baya iskanci a dakin baccinsa sabo da mutum ne me Ibada,Yana Ibada kawai ya Saba da matan ne ko ya tuba sai ya koma ruwa. kamar wani dan giya haka ya fito Yana tangadi,Chika tace wai wannan wacce cuta ce da shi haka? Bata San Yana yawan yi ba idan ya shiga shock,har kasar waje sun Sha zuwa ance baida matsalar komai,da yawa suna bada shawara akan yayi aure maybe ya warke,sai magani ake bashi idan abin ya faru ya Sha kawai,Abu kadan Yana sawa zuciyarsa ta tsaya shi yasa Yana shiga shock da wuri zai sume,a baya ma kamar zai wuce lahira da kyar ya farfado. Fitowa tayi tare da rike hannunsa suka tafi ciki,Key din dakinsa ya Bata,yace ungo bude,ta karba hannu na rawa ta bude tare da shigar da shi ciki,Saman bed ya fada ta Kalli gefe taga harda Sallaya da Qur'anin sa,tace Allah ya shiryeka,yace me kika ce? No ba komai cewa nayi kana da mutunci,yace Ohhh ai haka nake,Chika ta Harare shi,yace ni kika zaga? tace yaushe? a mota,ta fara murmushin dole tace karya nake da kaina nake ai Yar iska nace jinane baka yi ba,kika ce min kwarto? gidan wa na haura? Ko na bi matar wani? Chika tace sorry ban San haka kake ba ai ashe Kai na gari ne,Sorry amma ai ba kwarto bane sai dai mata su nemi mijin wata,mijin wata dai ana nemansa amma baka neman matar wani, yace bani maganina wlh da baki janye maganarki ba sai na aureki na nuna miki Baki da wayo,Chika wani haushin kanta ya kamata tace Ashe aurena zaiyi ni me yasa na karaya ne gaskiya ni jaka ce,a fili tace na janye maganata kwarto an fada Dan iska idan Kai ka isa kana ji Kai Kaine ka aure ni ka gani idan har iyayena zasu yarda da Kai Kai din banza me bin mata mazinaci Dan Kwalbewa. Ai naga alama kanki Yana fisga amma zan saitaki wlh sai kin maimaita zagin da kika min, Chika harda girgiza kirji tana wani fari da murgude murgude na rashin kunya tace in ka isa kace Jikar Emeka ce ni daga Enugu nake,idan ka isa in bar kasar nan,mikewa yayi har taji tsoro ko kamata zaiyi sai Taga maganinsa ya dakko da ruwa ya kora ya koma Saman bed ya kwanta,tace ka ji sauki ka kaini gida,yace ga key din nan ki tafi da motar gobe na karba,Chika tace idan na tafi da ita wlh sai na hau tafi sati biyu a hannuna,yace Ina da wata ai sanda kika ga dama ki dawo min da Abata. Mikewa tayi ta dauki key din zata tafi taji ya riketa ram,tsoro ne ya kamata jikinta ya fara bari kamar mazari,dariya ma ta bashi tana cewa Dan Allah karka keta min haddi na,yace wato ni ga Dan iska,ai yanzu ba a yiwa mace dole da kansu suke kawo kansu,Amma tunda kike zagina sai na Sha bakinki yau,iya karfinta ta dage zata kurma ihu ya rufe mata Baki da hannunsa yasa hannu daya ya rike hannayenta ko motsi ta kasa,Hannunsa ya janye sannan ya saketa yace Kinga Qur'ani na da Sallaya kinci darajar wannan bana aikin Haram a gaban su,wane mutum cewar Chikar gayu,indai dakin Nan kika shugo to consider your self Safe,da sauri ta daga Kai ta ja baya ta bude kofa ta fice da sauri. Motar ta shiga ta tafi,ya koma ya kwanta sai yaji kamar karta tafi ta barshi,dama bata tafi ba,kansa yayiwa fada yace to wace ita ne da ka damu,tsaki yaja ya lullube kansa da bargo,Karuwa har ta gaji da kira tayi bacci,yarinya Matashiya ta jefa kanta a masifar bin Maza sabo da abin duniya. Ango kuwa a Jikin kofar ya tsaya tare da saka key sannan ya tsaya a wajen tare da harde hannaye a kirji Yana kallon Amaryar sa Naila yana murmushi,murmushi ta saki tana wasa da yatsunta sai kallon zoben nan da ya makala mata take,shi Kuma lallen nata yake kallo, karasowa yayi gabanta ya ajiye Ledojin da suke hannunsa,hannayensa yasa masu Laushi ya riko hannayenta tare da mikar da ita tsaye,ya furta tsaya a nan, ah'ah irin wannan kyau haka, Karahima inji mutan kauye,Naila tayi dariya tace karka ci min mutunci Karashima suke cewa ana ce mata Karisma Kapoor wani Karashima,Yace to dai haka naji Rayya tace ai kayi dace Inda ka san Karahima ce matarka,kinyi kyau seriously, a hankali ya rungumeta sosai a jikinsa,Kafarta ta Dora a Saman tasa dayar kafar ma ta aza ta Saman Daya kafar, cikin rada tace to ai banga kayi rawar murna ba,yace dan Allah har kin sa naji na zama tababbe,sai kace wani dan iska, kamata na fara rawa ai na tabe,Irin marasa kunyar yara ke rawa su Rafeeq,wannan rawa ya iya ta kuwa sosai ,rawa ai sai mata kune bakwa tsufa da rawa,Naila tace ni ban iya ba ai sai ta Yan Fulani da kafa daya da kirji,yace Ina so haka ai,suna magana ya Maida hannayensa Saman bumbum dinta Yana shafawa yace ga jakin Babangida na ya karu cikin rada a hankali har suka fada saman bed. Mayafinta ya janye Yana shafa kwantaccen gashinta Wanda ya Sha gyara,Yana sake Maida shi baya Yana a Samanta, goshinta ta nuna Masa da yatsanta yayi Mata kiss,ta nuna Ido shima yayi Masa,sai hanci ta Saman tips na hancin ta yayi Masa,shima tace to shike nan,yace ai karya kike,bakinta ta rufe da hannu tana dariya tace sai anjima,yace ai anjiman tayi please, Okay kadan to, lips ya hade da nasa zai lalubi harshen ta sai ta janye tace Uhm Uhm,sai anjima,hararar wasa ya mata yace Ina ganin ta kaina,duk dai tsiya yau baza ki kwana haka ba. Tashi muyi sallah kar anjima ta wuce ace sai gobe,Naila tana dariya tace haba ai a tsine min,yau ba sai gobe ba zaka angwance,Murmushi yayi a ransa yace bata san Dawan garin ba. Naila wanka ta sake shiga kasa hakuri yayi ya tashi yace Allah yasa Bata sa key ba na Sha kallo kafin anjima tayi,toilet din ya Murda yaji ta sa key,yace ni yanzu nayi wanka na bazan sake ba,Ina naga nutsuwar wani wanka to sai kace agwagwa,wanka dai biyu a rana ai ya ishi mutum wlh bazan sake ba,ita tayi ta wankanta,kayi ta wanka kamar agwagwa,ai da dai kowa yasan wanka biyu nake yi ai yayi,yanzu Kuma gashi za ayi ta yin na sunna kullum wanka ya karu ya zama sau hudu sau biyar,dole na Nemo maganin Mura,Ina dan wankana biyu shike nan ta kare yanzu sai biyar,Mura salamu Alaykum,da asuba kafin in tafi Sallah nayi wani inje inyi sallata cikin nutsuwa. Za aga daidaita sahu a masallaci ko liman sai yaga canji,me gida ya iso,liman ya daina mana yanga a masallaci muma munbi layi,dama na tsani liman din nan kullum sai yayi wa'azin gwauraye yace bamu da amfani,to yanzu kuwa Ina zuwa zance liman How far,ba ruwana da shi in yaga dama ya kwana yana wa'azi akan masu kudin da basa aure. Dole ma gobe da ni za ayi sallah da asuba ko dan liman,ya sake cewa yanzu nayi aure ma Ina zan zauna ta rainani Taga bana zuwa Sallar asuba sosai ai kullum muna sahun gaba a jam'i ai ka girma Spark,ka zama cikakken namiji. Yace yawwa sex kuwa sau uku zan dinga yi kullum,inyi da asuba,inyi da dare sannan Ina dawowa daga Office na Dan sauke gajiyata,daga nan.....Naila ce ta bude toilet ta fito daure towel tace naji kamar kana magana,yace waya nayi,tace okay,sai kace tsohon maye ya bita da kallo ya ganta mulmul yace Allah ya Kara miki Lafiya Amarya kinji kiyi ta lafiya karki dinga cuta kullum In dan samu sau haka ya nuna mata yatsunsa uku,Naila murmushi tayi tace Ameen,Karki shafa mai bana so na tsotsi chemical,Naila tace to bari nayi Alwala nazo da abata kin ballata,Ya shiga toilet,Yana shiga yace yanzu nidai nayi wanka wlh amma ai da kunya ita ta sake wanka ni Kuma taga banyi ba yo ko na karya ne ai nayi. Ya tube kayansa yace nidai bani da nutsuwa Sallar ma zan iya,haka yace ya na iya yayi wani wanka Kuma bai dade da wanka ba ya sake sabo Yana cewa nan gaba ai halin kowa zai fito nidai nasan me tsafta ne ato,bari muyi zaman karyar mu na farko,yayi wanka da Alwala ya fito,Yana fitowa shima turare kawai ya shafa ya zura jallabiya ta saka doguwar Yar riga marar nauyi ya jasu sallah,suka yi addua,zo kaga saurin Jan sura wajen Spark,suratul khausar da suratul Iklass ya ja shima da sauri. Kanta ya dafa yayi adduoi sannan ta mike yace Zauna a cinye better din Nan kina saka kayan bacci tawa ta kare Kuma,Naila ta zauna ita abin na Spark har ya fara Bata tsoro,sai ga Naila an fara yin lakwas,zama tayi sai yanda yace da ita,Abincin ma haka ya dinga bata,kafin ta cinye na bakinta ya yanko Naman again,Yana ci shima da sauri,Gani yayi kamar zata yi kuka,kansa ya saita ya fara janta da wasa yace ya naga kinyi shuru ne,Naila tace Kaine to kake ta abubuwa,yace to son matata ne ya jawo,ai hutawa zakiyi yarinya ko bakya son madarar Nido din ne? Naila tace tace ai dai ba zafin ko? Yace haba ni na miki da zafi Allah ya kiyaye ai me dadin zamuyi,mu ai na musamman ne ko? tace to,yace kin koshi ne? tace ae,yace to madarar fa Yar garinku Kin ganta ta shanu,Naila ta mika Masa baki ya dinga bata sai da tace ta sha iya cikinta,mikewa yayi ya miko mata rigar baccin da yasa aka ware,Sallayar ya ninke ya ajiye,Ya kashe wayoyinsa ,yace Ina wayarki? tace na kashe na jona charge,yace Alright,kayansa ya cire sai boxers. Jikin gadon ya danna Labile ya sakko ya lullube ko Ina na bed din amma ana hangowa sharara da shi,sai kyalkyali yake,wasu Yan dim light suka kunnu a ciki suna ta canjawa kala kala a ciki,Naila haka ta saka rigar baccinta,sai yayi kamar ma baya kallonta,Naila ta Kalli kanta tayi kyau Dan kyau amma kominta ana Gani,kallonsa tayi taga ba ita yake kallo ba. Bed din ne ya birgeta sosai taje tana murmushi tace a ranta a film nake gani,shigewa tayi ciki sai kamshi take ji a ciki,Naila tayi tsalle a ciki da gwiwoyinta tana Jin dadi. Spark Yana shigowa tace na manta ban kuskure bakina ba,riketa yayi yace na shanye ragowar abinda ya makale, zata ce ita a'a taji ya dagata da hannu daya taji karfin masifa,da sauri ta kalle shi, da mamaki sai dai tayi shuru tayi murmushi,Nutsuwa yayi sosai ya saita kansa,gaba daya komai ya kwance Masa har ya fita a hayyacinsa,kwanciya yayi yace kwanta Baby,Kwanciya Naila tayi itama suna facing juna,Taga har idanuwansa sun ja. Naila irin Tausayin nan harda komawa jikinsa ya matseta Yana murmushi yace Yar Aljannar Amarya kenan,taji dadi ta sake langabewa a jikinsa,wayo ya mata yace kwanta na miki tausa sai kiyi bacci,Naila tace a ranta nufinsa haka zan kwana lallai maganin Kaka ya kashe min mijina. Kwanciyarta ta gyara yace baya zaki juya,ta juya tare da Kifa cikinta ta mimmike hannaye,saitin Kafafunta ya ya dawo ya fara matsa mata yatsu a hankali zuwa tafin kafa,Naila harda da cewa Uhmmmm...kafafun ya shiga matsawa zuwa gwiwarta ta baya sai ji tayi Yana lallasheta,ya gangaro wuraren cinyoyinta a nutse,Naila har ta dauki sako ta kawo wuta,har ya gangaro bumbum dinta ya shiga Murza su yanda yake so,Naila chaji ya Kai chaji sai Uhmmmm take cewa,Ya tafi zuwa bayanta ya fara kissing wuyanta,har tambayarta yake ya kika ji? tace sweet Kai fa Kaine ma sugar sai dai bado Yana ta hawayen kauna,Spark yaji dadi yace wow turn,Naila ta juyo,a samanta ya kwanta tare da dago bayanta ya zuge zip din rigar ya cireta ya jefar da ita,rudewa yayi ya sake susucewa Naila taga jikinsa kamar na Dan tauri ana kada Masa Ganki,baki ta saki ita Bata taba ganinsa haka ba. Naila tace Allah sarki Dan tuzuru na an dade ana hakuri ta jawo shi ya fado kanta ta shigar da bakinta cikin nasa,suka fara tsotsiyar su baji ba Gani,Naila da kanta ta juya ita ga jaruma,ta koma tana goga Masa na Shanun ta a kirjinsa,haukacewa yayi gaba daya sabo da tasan inda yake yawan cewa ta taba Masa da Hakan tayi amfani ta hauka Spark ya koma kamar wani soko,ya fara Sambatu,ga Hallare a tsaye kyam,boobs dinta yake sarrafawa yanda yake so,Yana fara Sha Naila ta wani turo su,gaba dayansu Nishi suke na sweet,Ya dade Yana jiyar da ita dadi sai da ya koma down ta wargaje kafa ya fara mata wani irin sucking,Naila ihu ta ke sosai tace Allah ya tsinewa Wanda yace aure ba dadi,ni indai da wannan ko dukana ake wlh bazan fito daga gidan miji ba. Spark sai da yayi dariya,yace dama waye zai sake ki ma ai babu mutu ka raba,Naila tace ayi ta Kwalbewa banga Laifin Abba ba,Umma kiyi ta haihuwarki, sarrafata yake kamar ba gobe,ya tsotsi can ya taba can, Ihun dadi take yi tana sake sakar Masa jiki Wayyo... Zan mutu.....sai da ta Kai karshe Spark zai fara neman hanya kawai Hallare ta sauke tayi kwanciyarta Kuma shi ba releasing yayi ba,Naila ce taji cak an tsaya ta kalle shi tace mene,mararsa ya rike ya bingire a Saman bed din,Yana Nishi ouch zan mutu,Mutuwa zanyi,Naila ta rude ta mike zaune,ta Kalli Inda ya rike ta Kalli Hallare,tace ke haka za ayi dake? Ashe baki da mutunci dalla tashi,ki tashi,yatsa ta sa ta dago Hallare ta saki taga tayi lakwab,tace baki da Amana wlh kin Kuma bani haushi,dunkulewa yayi Yana rike da mararsa yana Nishi,cikinsa ya kifa yana murmukususu yana furta zan mutu,Naila yar rigar baccin ta Maida jikinta a gurguje ta dire kasa. Ta jawo Jakarta ta dubo magungunan ko wanne da Yar takarda a ciki na rubutun aikin da yake yi gudun mantuwa,a nutse ta duba da sauri ta tabbatar shine sannan ta zuba yogurt a glass cup Dan kadan ta zuba Dan maganin dama dan mitsil ne, juyawa tayi sosai cikin sauri tana Jin Spark Yana ta kiranta,Yana ta birgima a Saman bed din,Naila tace gani nan fa madarar Nido ce take so ta fito Kuma no way, Spark dai Ina kamar zai mutu Naila ta dawo Saman bed din. hannunsa ta rike ya kankame hannun nata,a kunne ta rada Masa tace tashi na baka magani,bazan iya tashi ba ya furta yana hada zufa sabo da wahala,da kyar ta lallaba ya dago da kansa yana daga kwance ,a haka ta fara bashi maganin Yana shanyewa sabo da yaji wahala shi indai maganin gargajiya ne baya sha,na baturen ma da kyar yake sha sai yaji uwar bari, haka ya shanye maganin tas Naila harda zuba ruwa a cup din wai dan kar ma wani ya makale ta bashi ya shanye. Kansa ta Maida Saman cinyarta tana shafa bayansa a hankali cikin sigar lallashi da lallabawa,ko minti talatin ba ayi ba taji yayi luf ya daina kukan ciwo zai mutu,shuru taji yayi suna haka taji Yana sabon hada zufa duk kuwa da karfin AC din dake dakin. Suna a haka taji ya fara mata tabe tabe a jiki,hannunsa ta bige Dake kirjinta tace baka fa da lafiya,na warke ni ki kyale min hannuna ya furta Yana dariya a hankali,hannunsa ya Maida Saman Boobs dinta yana latsawa yana murzasu yanda yake so,a hankali ta sake kawo wuta,a nutse bakinta ta shigar shikin nasa suna ta faman tsotsar juna,yanzu Kam baya hayyacinsa Sam ya kasa control din kansa bare ya wani bi Naila a hankali,tasan Kuma maganin ne,komai yanzu a haukace yake mata shi,tun bai fara komai ba ta fara rokonsa,Dan Allah ka bari haka na gaji,amma baya Jin kira sarrafata yake yanda yaga dama,Naila taji Abu ya wuce hankalinta ita dai,Boobs dinta ta rufe da hannayenta biyu tana cewa wai sai ka cire su ne yau gaba daya ka huta,hannayenta ya cire ya janye ta karfi,muryarsa tana rawa yace please yaci gaba da abinda yake,Naila yanda yake Saman bed amma sai ya dinga dagata Yana jujjuyata yanda yaga dama shike bata mamaki,tace karfinka yayi yawa wlh amma dai sunanka Aliyu ko ka Maida shi Ashraf, har ta bashi dariya amma baya cikin hankalinsa,kwanciya ya gyara mata tare da komawa Samanta kamar zai cinye mata baki haka ya yake tsorsar su ya rasa ma ta Ina zai kama,jikinsa rawa yake kamar me ko magana ya kasa sai Nishi... Naila tace wai nakuda kake ne ni ban gane ba,ko kulata baiyi ba ya koma down dinta,Yana shafawa a hankali da hannu, Naila ta fara susucewa ganin haka sai yaci gaba tana ta kukan dadi,a ransa yaso yasa yatsa ciki amma Yana sawa yasan makomar kawai gwara yayi me gaba daya tunda ta gama jikewa, wannan kukan dadin da take wani zuga shi take yi,gyarata yayi sosai yanda zaiji dadin harka,Naila ta Dan saki jiki ya fara goga mata Hallare a wajen tana Jin dadinta kawai ya nufi ciki,ya fara kokarin shiga ko a hankali baibi ba bazai iya ba, baya hankalinsa ta karfi ya shigi Naila Yana adduar saduwa da iyali itama da kyar ya tuna. Naila babu Dan wani kokari ma sai kuka,ta bare baki duk dauriyar tata,sai ihu take Innalillahi wa Innailayhirrajun,Allahumma ajirni fi musi......ahhhhhhh....Kaka,Abba......Abbaaaaa.....Yaya Mohsin....zai kashe ni,da azaba tayi azaba Naila kasa magana tayi da ihu sai faman rusar kuka take yi Kamar wacce ake yankawa babu sauti Kuma, Spark ya kasa control kawai dadinsa yake ji shi marar misaltuwa,Bai taba zaton haka ake ji ba,ga maganin da Naila ta bashi shine ya karawa abin armashi, yaji ya kasa kawowa da wuri,gashi Yana Jin kukan Naila amma dadin kukan ma yake ji,yasan a kansa bata taba ba amma ya kasa yayi controlling kansa,sambatunsa kawai yake yi Wanda shi kanshi Bai ma San me yake fada ba,ita Naila kuka da wahala yasa tana jinsa amma bata ganewa,Kalmomi yake furtawa masu nauyi a Baki iskancinsa kawai yake fada,sai Kuma yabon Naila da yake ta yi Kamar wata sarauniya haka yake ta yabon ta Yana bayyana yanda yake sonta matuka. Sai da ya koma Sunan Naila kawai yake iya kira ko ya furta I love you yafi dubu,You are so Sweet,sanda ya kwashi dadinsa iya dadi sannan ya samu ya kawo,ai kuwa Naila taga yanda ake barin madarar Nido, Naila sai da ya dagata sannan ta ja numfashi,ta jike jikinta da hawaye,amma ta wani bangaren taji dadi sabo da ya warke ta fita hakkinsa tunda itace ta saka Masa magani. Kuka yaki karewa Naila sabo da azaba,ko hannunta ta kasa motsawa,Yana gefenta Yana hutawa ya kasa magana,sai murmushi yake Yana Jin dadi ji yake kamar ya Maida Naila cikinsa ya huta,Ya kasa magana sai fuskarsu ya hade waje daya,hancinsa Yana Saman nata hancin Yana murzawa a hankali. Naila tana jinsa duk haushi take ji,tace wlh ni ka dameni ka kyaleni bana sonka,tun kafin na zageka ka kama kanka,wlh bani da mutunci karka ganni haka zan iya zaginka duk girmanka ba ruwana,hannunta ya ruko a hankali ya Maida yatsanta bakinsa Yana tsotsa yana dariya,yace ni ai da zaki zageni sake yi zanyi Kinga ma Kari take so,Naila tace ashe zaka mutu kuwa baka samu ba,ta sake fashewa da kuka tace wlh da nasan hakane wlh bazan yarda a kawo ni ba,dariya ta bawa Spark,jawota yayi jikinsa ta kwace jikinta tana ihun zafi zafi...ciwona....haske ya kunna ya Kalli wajen yaga yanda wurin ma ya Baci harda jini amma ba yawa,Yana kallo yasan ya ji mata ciwo da yawa,tunawa yayi da yanda ya dinga aiki ba ruwansa,I'm sorry Baby na kasa control ne wayyo haka wajen ya dawo shiiishsh.....ohhh....dole kiji zafi,bari na miki wanka,karka daga ni Naila ta furta da masifa tace wlh kana taba ni zanji zafi wlh,haka zaki daure,ni karka taba ni bana so,yace ai ya zama dole ki Sha ruwan zafi. Haka ya dauki Naila chak kamar Jaririya tana ta kuka ita zai kasheta,haka yaje ya hada ruwan me shegen zafi da gishiri,ya sata ciki tana uban ihu kamar me wayyo Allah na tana kuka amma Spark yace so kike na barki ki ta min kuka a haka,ai dole ki warke,tana ta kuka bata ma iya magana,a toilet din ya zaunar da ita bayan ya gama mata azaba da ruwan zafi. Ganinsa tayi ya dawo da sirinji sabo da wani ruwa a cikin wata kwalaba kamar wani Likita,yace kin San wannan ruwan? Naila tana kuka ko kulashi Bata yi ba,yace to na Yan kaciya ne likitoci suke fesa musu a wajen, da wuri suke warkewa tana kamewa,dama ni kin San Ina da abokai likitoci, sabo da wannan rana suka bani na tanadi komai,ke kin San yanda na shiryi wannan rana ba abinda baza ki ga na dakko ba,karki mamaki Chika ce duk ta Adana min abina. Naila kanta ta dauke kawai tana Jin haushi,sai shesheka take,ruwan ya zuko sannan ya cire kan allurar ya ajiye gefe,yace bude min cinyar nan,Naila kunya ta kamata taki budewa,yazo da kansa yace nasan komai fa,sabo da kallon wajen Nan har tawadar Allah na ganta mene na wani kunya,dariya taso ta kwace mata tace ni bani da tawadar Allah wlh,Yace to tabon kurajen infection ne kenan,tun yaushe tabon suka goge zaka min sharri, dariya yayi yace to bude kinji Yar Baby kar na bude ta karfi kice na Kuma yin famu. Da kyar sai da ya Sha fama sannan ta bude kafafun ya fesa mata ruwan sosai,sai da taji zafi amma ba yawa daga Nan Kuma ta rage Jin zafin sosai,yace sai gobe da safe da rana da dare sai an fesa har 3days kin ganshi a nan na jiye miki idan ma aki fesa da kanki ba ni zan saka miki da kaina. Naila da kanta ta Dan iya mikewa tana dafa bango tace kugu na ya karye bazan iya tafiya ba. Ke dai raguwa kawai cewar Spark, ya dakkota bayan sun tsarkake jikinsu,gashinta ya goge mata,harda shafa mata lotion,ana yi ana lashe mata jiki ana tattabe mata boobs,Naila taga jaraba yau,rigar baccin ma ashe yayyagata yayi a jikinta sabo da tsabar ya zauce,Naila ta ganta a yagalgale,tace ka yaga min riga wlh sai ka biyani Ina sonta shine ka yagata,yace oh sorry zan siyo miki wata,ni irin abata nake so wlh idan baka biyani ba tam. Zan biya mana ya furta Yana taje mata gashi,ya gama ya kama da ribbon,sannan ya sa mata pant ya dakko wata rigar sabuwa ta bacci a lefe, ya bata ta saka riga da wando 3quirt marasa nauyi dasu masu kyau. Naila tayi tsit kamar ruwa ya cinyeta sai abinda yace, turare ta shafa,bed din ta kalla sanda ya daga labilen suka koma sama,Ashe towel ya sa a kasanta duk iya towel dinne ya baci, bata san ma ya sa ba,towel din ya cire ya sa a washing Machine sannan ya fito ya gyara bed din sosai,ya kwashe tarkacen kayan ciye ciyen zai Kai kitchen,Naila tace zanci,ya dawo mata dasu gabanta Inda take zaune a kujerar Mirror, ya zuba mata madarar, ta karba sannan ya tafi ya barta. Toilet yaje ya gyara ya ciro towel din ya shanya sannan wandonsa ma ya wanke ya shanya,rigarta da tissue da sauran tarkace ya zuba a Dustbin sannan ya fito shima ya shafa lotion sai wani farin ciki yake,Yana damunta da surutu,ko kulashi bata yi,abinta take ci,sai da ya gama shiryawa ya saka wani boxers din kawai yazo shima Yana Jin muguwar yunwa ya fara cin Naman Yana kora madarar sai da ya koshi,Naila tana ci tana yatsina a haka ta koshi,ya kwashe ya Maida komai kitchen,Naman a Fridge ya saka da sauran tarkacen na ci,daukanta ya sake yi tare da wanko mata hannu sannan suka dawo ya kwantar da ita Saman bed ya kwanta a gefenta. Yace my love,Naila kanta ta dauke ta juya baya,dariya ta bashi magana ma ta gagareta,sai hawaye da kuka,ya hau lallashi yace bazan sake ba,Naila tana kuka tace wlh Hallare Bata kwanta ba ai na gani,Kari take nema na rantse da Allah ba a kaina ba sai dai ka mutu,sai dai a kashe ni bazan sake yarda ba,to ya zanyi ni ban San wanne magani kika bani ba,amma Kari nake so,Naila tace ashe zaka mutu kuwa yau,to ai ba yau nace ba ya furta,Naila tace har gobe ma da jibi da gata da citta da kanwa da tagargade da gimba bazan taba yarda ba wannan ai yaki ne guda,ni akan wannan gwara na tafi gidan mu bazan iya zama ba,wannan mugunta taka sai an rubuta ta a littafi, tarihi ne guda,ban taba ganin mugun mutum irinka ba Spark,ka bani kunya,ban San haka kake ba,da nasan haka kake ko kulaka bazan yi ba. Spark makalewa yayi a jikinta ya dabaibayeta kamar maye,shuru tayi sabo da kar ma yace zaiyi wani Abu,amma duk da haka dukiyar fulaninta sun fada mata yanda ya dinga wasa dasu Yana cikin shansu ma yayi bacci a haka,Naila tace wai haifarka nayi ne,ta janye jikinta ya sake janyota Yana bacci,tun tana kokarin hanawa har bacci ya kwasheta,zazzabi ya rufeta na wahala tana bacci,ta farka tana rawar Sanyi,Zafin jikinta ne ya farkar da Spark,yaji tana Nishin zazzabi,tashinta yayi yace zazzabi kike ne? Naila Kai ta daga Masa tana ta faman hawaye, magani ya bata ta Sha ta kwanta tare da shigewa jikinsa tana Jin dumin jikinsa har ta samu zazzabin ya sauka tayi bacci. Washe gari Abba Yana tashi da Naila ya tashi a ransa yace Naila ta tana can yanzu nasan tasha bandashe da kuli kuli da yaji har da Maggi,Allah sarki Nailata tana can ita kadai ba Dan uwa a kusa bare na tura a gano min lafiyar ta, ya kira su Goggo yace lallai anjima suje su gano Masa lafiyar yarsa, Umma tana jinsa dariya tayi tace ni wlh Ina murna bana so ma Naila ta samu sassauci sabo da bata da kunya ko kadan,Abba yace ai dama bakya kaunarta ni Ina son abata,Umma tace kana ganin zumudin da take ai gwara haka. Mohsin Kuwa Beauty dinsa ya hakura ya barta kwana biyu taji sauki amma ana biyun nan sai yaki yarda,Beauty duk da zafin da ta Sha haka ta hakura ta bashi kaya ya ja sabo da tana da kishiya,dama dagiyar mata wasu bata tashi sai suna da kishiya. A ranar da safe Kuma Maman Hanan ta rakota gidan miji da kanta. Sabo da hauka da rubutu ta rakota galon guda ta boye abinta,sai data wanke fuska da wani rubutun sannan tayi kwalliya suka nufi part din Beauty suna bugawa,Beauty tana kwance a jikinsa tace waye? Muryar Hanan taji tace shugo mana Aunty,babu ko tunanin ta tashi a jikinsa ta sake yin Mala Mala a jikinsa,Hanan kamar ta hadiyi zuciya. Maman Hanan ta gallawa Beauty Harara tace to rasai rasa kunya sai ki tashi ai zamu yi magana da me gidan,Mohsin yace ba sai ta tashi ba ku Fadi abinda ya kawo ku,Hanan ta kalle shi da sauri,tace Uwata ce fa,yace ni uwata ce to? Beauty ce ta rufe Masa Baki da hannu tace bari na tashi irin kissar Nan bafa tashi zata yi ba,yace ba Inda zaki,suyi maganar su a Nan,Maman Hanan tace Mohsin dama haka kake? Yace sai yau kuka sani kenan? Beauty tana jinsu harda gyara kwanciyarta a jikinsa,Hanan ce ta fara masifa amma ka cika butulu Mohsin Kuma wallahi yanzu nasan Kai baka San arziki ba,Ashe baka da mutunci,idan Kai Dan halak ne ka sake ni butulu macuci azzalumi,tun baka da Sisi nake zaune da Kai wato yanzu ka auro Yar me kudi wannan tsinananniyar wacce ko nonuwan ma bata da su duk ciko ne,shine ka zauce haka. Beauty ta Kalli Hanan ta jawo hannayen Mohsin ta Maida Saman Boobs dinta tace akwai bra? Mohsin yace karki biyewa haukarta ai ta haukace Kuma wannan wa yake ta ita ni da nasan kan abubuwana,nonuwa subu subu,Maman Hanan salati ta saki tana tafa hannu tace Mohsin a gaban nawa? yace Laushi gare su Iya,kwana Nan zanje na Kara sadaki akan na baya sunyi kadan a haka,Beauty harda dariya Dan ita kanta ta Dan ji nauyin Maman Hanan amma su suke jawowa sun hanata sukuni kwata kwata. Hanan kuka ta saki taje ta cakumi Beauty wlh sai kin fada min waye bokanki, Beauty ta saki kukan kissa tace ta yakusheni Baby wayyo idona,Mohsin takaicin su Hanan ya isheshi kullum sai tazo Masa bangaren Amarya,saura kadan ya saketa amma ya danne,yace ku bar min part dina,wlh Kun dameni ba dama wai mutum ya huta,Beauty tace so take ta kallar min nonuwa na,ita din banza waye zai gansu sai ni kadai cewar Mohsin,Beauty tace wai mutum bazai huta ba,tunda nazo gidan Nan an hanani nayi amarci lafiya,yace Ku fita nace ya fada a tsawace,Hanan suka yi waje,yace wannan wacce masifa ce sai anzo Maka bangare,Beauty tace gonarka suke so su kalla yanda kake noma wlh idan na gaji zan bude a gabansu,Nooo ..karki bude min gonata,, wannan marasa hankalin su kalla suna da kambun Ido su cinye min abu. Tashi kaje to kaji me suka zo da shi kaga da mamanta suke tafe baza taji dadi ba,zata ga an wulakanta musu uwa,Kuma babu dadi Hakan,Mohsin shi da kanshi Yasan Beauty akwai kissar masifa yanzu ta zuga shi ya gama fitsara Kuma ta canja yanzu a bayan idon su,amma ko ba komai tana da hankali,mikewa yayi tace muje na rakaka kar su yiwa mijina masifa,tare suka fito ta saka hijab jilbab,suna karawa part din Hanan har Maman ta fice ta tafi gida. Sai Hanan suka samu ta cire rigarta ta dakko wasu kayan a palon wai zata saka Kuma karya take Jin motsin Mohsin tayi ta cire ko zata birge shi,harda Juyowa a haka tana wani rawa da su,Beauty ta jawo plate a kusa ta shiga kida tace sai da kalangu naga alama irin wannan rawa haka. Beauty tana mata kida ta hade rai ta kama kanta,Beauty tace mu namu ko da riga bouncing suke ba sai an cire ba,Kuma wlh Dan ya Gani ko a jikina nasan matarsa ce ke to mene Dan ya gani kin birge shi,ki kwantar da hankalinki Hanan mu zauna lafiya,karki tunzura ni na fara nuna miki kalar nawa haukar. Hanan tace wlh Allah ya kiyaye min zaman lafiya da kishiya har abada,wlh duk duniya bani da makiyiya kamarki,wlh da zan iya da na iya kashe ki har lahira ta ja tsaki ta juya bedroom. Mohsin ya juya zai fita,Beauty ta rike shi da sauri tace jeka wajenta Dan Allah babu dadi sabo da Kai take wannan kishin tana sonka kana ji zata iya kashe ni duk a kanka fa,jeka kawai kaji damuwarta. Yace ai sai taga kamar ma tsoronta akeyi,kaje dai kawai Beauty ta juya tare da komawa part dinta tace matar da ta furta zata iya kisa ai sai a hankali,amma zanyi maganinta nima daga yau na daina kyaleta wlh. Mummy kuwa da safen Basiru yasa wasu Dattijai suka yi shiga ta alfarma Chika ta biya aka yi hayar su suka Kai kudin auren Mummy, kudin ba yawa abin kunya amma Mummy tace ai dama ya fada mata yace shi sai ya auri mace take Jin dadin duniya a gidansa,ta Hana kowa magana ita baza a zagi Basiru ba,ai idan anyi auren zata huta. Basiru ya gama tsarata ta hau Kuma ta zauna,sati daya kacal aka tsaida rana,sabo da murna Mummy harda girki za a kaiwa Spark da safe da wuri kayan Kari,da kanta zata Kai daga Nan ta bashi labari yau da sassafe an Kai kudi ma an sa rana. Sai da ta gama shirya girkinta sannan tayi wanka cikin atamfa me tsada,dinkin ya gama dameta ta ko Ina,ta yafa siririn mayafinta ta shiga mota sai gidan Spark. Da asuba kuwa Spark da wuri har liman din ya riga shi zuwa masallaci,Liman ya shugo bayan an idar da Sallah Liman ya mika Masa hannu ai kuwa yace Liman How far,Liman murmushi ya saki yasan Ango ne tunda sunje daurin aure,yace ya iyali Ango? Spark yace lafiya Lau,itace ma ta tashe ni shi yasa ban makara ba,harda bawa Liman kudi yace a saka a asusun masallaci,ya juya ya fice. Lokacin da ya dawo Naila tayi sallar asuba suka koma bacci har 11am sannan Mummy tazo tana buga musu kofa,Naila tana jikinsa ya zame kanta a hankali ya tashi,Idonta ta bude tace mene ne Ina bacci zaka tashi ta kwada Masa pillow din tace bana son pillow jiya ka gama illatani shine baccin ma bazanyi ba a jikinka ba,murmushi ya saki ba shiri yace kofa ake bugawa baki ji door bell ba,Naila ta danji sauki amma bata iya tafiya da yawa sabo da ya gama da ita gaba daya,tunaninta su Goggo ne tace sai ta fita itama, daukanta yayi tare da ajiyeta a kasa da sauri ta riko kugunsa sosai Jin zata iya faduwa,a haka suke tafiya a hankali,har suka fito Palo ya bude kofa,Yana budewa Mummy ya gani da basket a hannunta,yace dama kece Mummy,tace nice ta harari Naila tana kallonta ta rasa Inda ta Santa. Spark Yana kallon yanda take hararar Masa mata,yace Mummy kin San Ina rama Harara fa,Naila dai Ina Kwana ta furta tana rike da kugun Spark,Mummy ko amsawa bata yi ba tace ke kuwa Yar Nan Ina zaki Kai jaraba,Amarya guda amma kin makalewa miji tabbacin an Saba a waje. Naila tace bani da lafiya ne jiya kwana yayi a kaina ai kin San dole naji jiki, Spark ko a jikinsa yace wlh kuwa Mummy,zancen Mummy ta share tasan basu da kunya tace kaga ni karka isheni aurena next week ka shirya har dinner zanyi,Spark yace Kai Mummy yanzu auren ma sai kinyi gasa da dan ki wato dai ni baza a barni naji dadina ni kadai ba kema sai kin sake jin wani ai shike nan Allah Sanya Alkhairi Allah kawo kazantar daki,Naila dariya ta boye ta sa fuskarta a damtsensa tana boye dariya,Mummy tana kallonta ta harareta,tace wai ni Yar Nan ni sa'arki ne? sai ki dinga dariya haka kawai mene a jikina kike dariya,Naila komawa tayi gaban Spark tana jikinsa ta cusa kanta a cikin kirjinsa tana ta faman dariya,wai ita kawai azabar da Mima zata ji take hango mata tana Jin dadi tana dariya ita tunaninta ko yaushe haka ake ji idan anyi sex,ba a Jin dadi. Spark tayiwa rada wai ka fadawa Mummy karta soma Kai kanta dakin miji wlh zata mutu,Spark yayi dariya shima ya rada mata yace ai ta Saba ne yanzu ita ai dadi zata ji ba zafi ba,Naila tace bazan yarda da karyar Maza ba kunyi degree a Yaudara,Mummy ganin abinda suke ta yi suna wani dariya ta zuba musu Ido tana hango kanta ita da Basiru Kusa suna zuba love,Spark yace mu zauna,Naila tace bazan iya ba ai babu duwawun zama ka gama ji musu ciwo,Mummy tashi tayi tace gidanku ba gidan zuwa bane ta fice ko sallama babu. Tana fita ta hadu da su Goggo an kawo su,kallon banza tayi musu ta shige mota ta wuce,Su Goggo suna shugowa Naila ta matsa daga Jikin Spark ta zauna a gefe,Goggo tana kallon Naila dariya ta kamata a ranta,domin Naila ta fita a hayyacinta kana Ganinta kasan bata da lafiya,ga Idanuwa a kumbure alamar sun Sha kuka,Spark yace sannunku da zuwa,suka ce yawwa ya gaida su su Rayya ma suka gaishe shi,Naila ma ta gaishe da kowa sannan Spark ya tashi ya haura sama ya shiga toilet wanka. Naila tana wajen su Goggo,Goggo tace mu yau Kuma ai sai tafiya,Naila kuka ta saki Wiwi bilhakki,taji Maza Tausayin kanta take ji ba kowa a kusa,Goggo tace Kinga bana son gulma ke da Sweety dinki ko ba haka kika ce ba? Naila tana kuka tace wlh na tuba wlh bani da kamar ku,Goggo tace a'a ki rike mijinki,Dan Allah ku tafi dani aradu jiya na kusa mutuwa,Goggo tace mu bamu son Jin komai Naila ke da mijinki ai sirri ne,Naila tace wlh sai na fada zafi wallahi gwara a zuba min yaji kawai nasan yaji ne yafi min,Ya ragargaza min kuguna bana iya tafiya dole na fada bazan zauna ya kashe ni ba a nan. Goggo tace zan makeki aradu yo ni naga yarinya sai ki fada mana,Jiya bacci kadan nayi wlh Allah yace bazan yi ba, ni dai a kaini gida na fasa auren,Tani tana dariya tace muje ciki a gyaraki,Naila tace shike nan Kuma bazan Gyaru ba kashina ya goce bazan taba dawowa dai dai ba,Goggo tace tashi to mu gani,hannu ta miko musu tace sai an daga ni,Rayya tace cab haka Iro yayi min nima. Goggo sun zaci wasa ne sai sune suka daga Naila sannan suka shigar da ita wani bedroom kamar karyayya,har ciki suka kaita toilet,Goggo tace anya kuwa ba sai anyi dinki ba ke mu gani Dan ubanki,Naila tace wlh bazan ku ganar min ba. Ayi sharhi please Na gode masu yi min Ta'aziyya duka na gani na gode sosai,Allah ya saka da alkhairi AsmaBaffa [12/29/2023, 12:13 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 YAN NIGER +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 91-95 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne REINA *MISKI 4in1 Hamil musk*🌹 munkawo original miski daga *Egypt* miskin da indai kinyi amfani dashi zakiji dadi sosai domin kuwa sekinyi godiya hajiya💃💃 👍 yana dauke: 1.*Musk oil* Ana sakashi acikin gaba sannan zaki iya ringa shafawa a pant dinki lokaci zuwa lokaci ba lallai sai bayan gama al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara gaban mace sosai 🙈ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 kamshin sa yana zama sosai bayaga haka sunnah ne amfani da miski 2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman irinsu cinyoyi, kasan mara yana sa jikin mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi 3.*Musk soap* sabulun tsarki na Musk; wannan sabulun miski ne ana tsarki dashi yanada kyau sosai👍👍 yana kashe infection sannan yana wanke duk wani datti dake gaban mace da karni musamman bayan gama period 🙈 4. *musk powder* Ita wannan powder din ba normal powder bace tana da sinadarai masu kyau acikin ta🤭 tana magance warin jiki, warin kashi sannan duk gurin da ake sa turare zaki iya ringa shafawa ita a ko ina ana iya shafawa har fuska in kinso zaki iya sawa ko ina dai ajiki zaki iya ringa shafawa💃😇 Gefedaya munasaida ingantattun magungunanmata nasokoto munamaraba damasu siyandaya kosari numbermu itace 09039320715 pls inbasiyazakiyiba hajiya karmubatawa juna lokaci DAN GIRMAN ALLAH KU DAINA FITAR DA SHI,NA GROUP DINKU NE FA KU KADAI LITTAFIN,IYA GROUP DINKU,DAN ALLAH MASU BAYARWA TA PRIVATE KU SANI BA IZINI NA WLH. Goggo ce ta fara fada tace zaki tsaya ko sai na make ki,da kyar Naila ta bari suka duba ta,Goggo ta hau salati tace anya kuwa ba sai anyi dinki ba,duba ki gani Tani,Tani tace dole a nemo Likita fa mace ta duba mana,Goggo ce ta fito sai ga Spark ya Sha wanka cikin wata sabuwar Gezna Yana walwali kalar Silver, sai annuri yake Goggo tace ka kira Likita mace ta duba yarinyar mu,mu tabbatar ba sai anyi dinki ba,wannan wlh ni na san za ayi haka,Spark yace ba fa wani dinki ni nasan kan abin na gani ba komai,Goggo tace Dan Allah idan zaka Nemo Likita ka nemo ko wallahi na fita da ita har asibiti,Spark ba yanda ya iya da su haka ya kira Nurse din Mummy tazo gidan ta duba Naila sosai tace babu dinki ba sai anyi komai ba zata warke ta rubuta magunguna tace a siyo mata zata fi saurin warkewa,sannan Dake babbar macece ce ta kira Spark gefe tace ya bari ta warke kar ya sake nemanta Kuma ya dinga bi a hankali ta bashi shawarwari. Spark Yana gama ji yace tabi ta bayan kunne a gaban Nurse din, sai kace kune Allah to bazan bi dokar ba,ba abinda zai faru,za a raina min hankali,Allah yace ayi kuzo Kuna min shishigi, arna dubu nawa na kashe jiya sai Allah ne yasan adadi,Ina ta kashe su a cikin dadi ba wani takobi,Nurse tace ai Kai zaka aikata Spark banyi mamaki ba,idan ka gama da ita ai ka rasa Kuma,bazan rasa ba inshaallah,ku likitoci kullum sai mugun fata,sanda Naje nayi aure na da wa nayi shawara shike nan ban isa nayi komai ba sai a dawo ana damuna. Su Goggo dai sai da suka tabbatar an siyo magani sannan suka yi sallama da Naila zasu tafi gida Kuma,Naila ta bawa su Rayya powder da jambaki da sabulai na kwalliya cikin na lefe ta eba,ta bawa su Goggo ma suka ce baza su karba ba suje su kwashe mata kaya dama kawaye ake bawa kawai. Rakasu tayi har mota suka tafi,daga can Spark yasa cikin cousin dinsa yace ya Maida su gida na Kano su kawayen Umma ne sun waye a sasu a jirgi zuwa Kano,su Kuma na riga sunfi kusa da Jos a sasu a na Jos ya rakasu har kauyensu sannan ya dawo,Yana murna zai samu kudi yayi yanda ake so kuwa. Naila da kyar ta koma sama tayi wanka ta kalkale ko Ina a jikinta ta fito ta shirya a hankali ta saka atamfa half boubou wacce gaba yafi bayan tsayi da skirt,ba karamin kyau tayi ba,tayi daurin dankwalinta me kyau Wanda shima daurin koyo take faman yi kullum a waya iri iri,tana da basira shi yasa take iya nadawa kanta. Tana shafa turare ya shugo bedroom din,Nan take ta koma kalar tausayi dan kar ma Spark ya ganta normal,abincin da Mummy ta kawo ya shugo musu da shi yasan fitar ma matsala ce a wajenta. A baya idan ya Kalli Naila sai yaga tana Jin dadi amma yau sai yaga ta dauke Kai da sauri duk ta diriri ce ta fara soshe soshe kamar me kaikayin jiki,yace wai me nayi ne? Naila tace wa ta nuna kanta tace ni a'a ba abinda kayi,kalle ni to hannayenta ta hade waje daya ba tare da ta kalle shi ba tace to ni da na kalle ka Kuma sau nawa Kuma ko a prison ai na kalleka da yawa tayi dariyar dole Kuma duk Bata kallonsa sai kallan gefe da gefe take,hannayenta ya ruko a hankali,idon Naila ya ciko da kwalla,yace mene ne? Ko Kari kike so ne? Kai yanzu idan nace ka Kara sai ka Kara yi? Wa yaki dadi da gudu ma zanzo,Naila shuru tayi tare da canja zancen tace ni dama gidanku ka kaini,gidan Mummy? gidanku na asali gidan Mima naga da yara kannen ku da yawa sai ka kaini yau ma na yini mu Saba da su sosai,Spark ya gano wayon Naila, yace ni ba gidanmu bane,ko ance miki ni gidanmu ne ban taba kwana ciki ba,to kira Chikar Gayu tazo ,tace baza ta zo ba sai yamma, Gani na isheki nima ai Chikin gayu ne idan ita Chikar gayu ce to ai nima Chikin gayu ne,zaki sa ma na kulle gidan gaba daya,shuru tayi ya dakko ta ya Maida ta gefen bed din suka zauna ya hada musu tea da kayan soye soyen a Baki yake bata har suka koshi,ya kwashe komai ya Kai kitchen masu aiki sunzo suna ta gyara gidan ko Ina, shine ya gyara bedroom din ya samu har ta fara bacci,tashinta yayi da kiss a baki,ture shi tayi da sauri tana harararsa, yace makwaftanmu sunzo gasu can sun Kai su biyar. Naila jiki ba kuzari ta mike tace ya zanyi yanzu tafiyar ma da kyar nake yi kana gani ga mutane kowa ya gani sai ya gane sabo da Allah wannan abin kunya Ina zan kaishi,Spark yace ni tafiyar ma birgeni take yi wlh sai naji kamar sake yi nake yi,taso na dauke ki,Zasu ce bamu da kunya,ai gwara suce bamu da kunya akan a Ganki kamar wata Yar kaciya Kuma da gefe daya fa kike tafiya,Spark daukanta yayi cak ya fice da ita Yana mata rada a kunne,tana wutsil wutsil da kafafu,har Palo ya kawota ya ajiyeta a kujera sannan yace bata min lokaci zata yi na dakko muku ita,Yan layin ne dukkansu sun San Spark sabo da shi Spark duk Inda ya shiga ana zama da shi lfy duk Yana zuwa suna gaisawa da makwaftan sa,sabanin wasu suzo unguwa babu Wanda suke kulawa sabo da suna da shi,babu kyakyawar mu'amula da mutane,ba abinda zai faru na jaje mutum yaje ko na farin ciki yaje,ko Kuma Ta'aziyya,wani maigidan ma sai makwafcinsa ya rasu bai sani ba,baya kula kowa ya fita da sassafe ya dawo da dare bai ma San me ake ciki ba a unguwa,wani iyalan sa ma bazai bari suyi harka da kowa ba,wani abin kuma idan ya same ka kafin ma Dan uwanka yazo makwafcinka yayi Maka shi,shi yasa Spark Yana zuwa duk abinda ya faru har gudun muwa yana bayarwa komai kudin mutum. Yaran layin indai yaga wasu ko bai sansu ba Yana basu kudin school sai yayi ta rabawa yara alawa da kudi,duk sun San Spark matan ma da basu sanshi ba sun San sunansa a baki. Zama yayi a gefen Naila yace wannan duk makwaftan ki ne,Kinga Hajiya Babba,ga Aunty Maryam,Aunty Maijidda,wannan Ummu Salma,Kinga Aunty Naja'atu,Naila da fara'a ta gaishe su suka amsa tace Sunana Naila,suka ce kamar yanda ya fada miki makwaftanki ne mu da fatan watarana zaki kawo mana ziyara,Spark yace zan kawo ta ai gidan ko wacce,Hajiya Babba tace ai ka kyauta wannan shine zaman tare ai hakkin makwaftaka ne,ace sai dai talakawa suyi mu banda mu ai bai dace ba sabo da Allah ya rufawa kowa asiri,Naila haka duk langonta ta mike tana daidaita tafiyarta ta shiga kitchen. Ruwa da lemo ta kawo musu sai kayan gara da aka yi mata dublan da Alkaki harda Chin chin ta kawo musu,tace Dan Allah kuci idan ma baku ci ba sai na zuba muku abinku a Leda,kadan suka ci suna hira,Hajiya Babba tace Amma Spark matar nan taka Yar Fulani ce ko? Spark yace sosai ma,tace ai naji maganarta gaba daya gata mashaallah kayi dace,harda cewa na gode cewar Spark. Sun Dan jima sannan suka tafi,Naila tace gwara na zauna a palon kar wasu suzo,kafin ta rufe baki kuwa sai ga wasu makwaftan suma sun zo,suma Spark ya gabatar dasu basu Dade ba suka tafi,sai Kuma ga Yan uwan Spark Badia da Anam,sai wasu Yan matan su biyu suka zo,sai Arham,da Shahid suka zo gidan. Badia tunda ta shugo take kallon gidan tana wani tabe baki,Naila tace sannunku da zuwa,iya mazan ne suka amsa da fara'a ba ruwansu amma su Badia ko amsawa basu yi ba,Badia tace Kai ku zauna mu da gidanmu suka zauna,Naila tunda Taga haka sai ta kama kanta suka gaisa da mazan kawai ta share su Badia,au mu baza ki gaishe mu ba? haba yara Kuna kannensa ni zan gaishe ku Yayanku nake aure fa. Arham yace da gaskiyarki Aunty wlh karki gaishe su. Spark ne ya sakko daga step ya daure fuska ba wasa ganin su Badia, System dinsa ya dakko ya sa a charge sannan ya dawo ya zauna ya jawo Naila ya dorata Saman cinyar sa,Arham yace Yaya Spark ya kalle shi babban yatsa ya dagawa Spark wai yayi dai dai,dariya Spark yayi yace yaro kayi biyayya ka samu aikin yi,Arham yace ai tun jiya nabi ma,Dan Allah ka bani kudi na siyi wani agogo da wando,Spark yace ai baka da matsala indai kabi Amarya ba wando ba har da rigar ma sai a siya Maka,Shahid yace gaskiya Yaya wlh ka iya zabe,Spark ya mika Masa hannu yace mu gaisa,Naila dariya tayi tayi derere Saman cinya tace Arham Dan shiga kitchen ka debo muku drinks nidai bazan tashi ba,ya shiga kuwa ya debo musu harda kayan gara din ya zubo musu,a hankali Naila ta zame ta koma Saman kujera,Badia taki ci tace sai kace mayya,Spark yace to da mece ke? Ai mayyar ce ke duk gidanmu ai kece kike kama da mayun,ai kece full definition na mayya,Anam tayi dariya,yace Ido kamar na kwado zaki zo ki min iskanci,ko baki San gidan wa kika zo bane. Naila ce ta katse maganar tace ya ka bar System din a can? so nake tayi charge,tace okay tun safe muke baki ai,ni fa Chika bata zo ba har rana tayi,Spark fuskarsa ya dora a Saman kafadarta yace zata zo ne. Spark kannensa ya kalla mata Wanda basu da aure yace kai kuyi Maza ku saka kuka kuce Papa ya muku aure akwai baiwa a cikinsa,Arham suna dariya suka ce Lallai Yaya ka fara canjawa baka taba fa shiga harkar mu amma gashi yau sanadin aure muna ta Hira harda dariya,yace ka taba ganin me Iyali shashasha? yanzu ko kanka na shafa sai kayi albarka yaro,har su Badia dariya ya basu,Da kuwa ni kaina bani da albarkar bare na shafawa wani yanzu kuwa yaro kayi kokari na sa ma albarka binka zata yi, sun Dade suna cin dariya Spark yayi aure ba zaman lafiya,suna komawa gida suka hau bawa Mima labari,wlh Yaya bashi da kunya har muka taho tana cinyarsa,Mima tace ku kuka Kai kanku ai ,Kuma ko me tace Mima wlh baya musu Inda kisan rakumi haka take jan sa cewar Badia,tace itama ashe irinsa ce tayi shuru har da gyara zama sai faman rada suke yi,Mima tace wannan anyi tambadaddiyar Amarya,ai zanje ne da kaina. Kwanciya Naila tayi a kujerar tayi matashi da cinyar Spark Yana ta mita yace ko dan Nono ban taba ba yau an hanani sakewa sai an jawo min ciki ya fito banyi komai ba ban more ba Amarya ta samu ciki yau lafiya gobe Amai...kafin ya rufe baki Misam ya shugo, ya tashi Naila yace ke tashi kar gaban rigarki yayi kasa Mayen mata yazo kar ya ganar min nawa na sunna,Misam yaji haushi ya juya zai tafi Spark yace Allah ya raka taki gona dama ni haka nake so duk kunbi Kun takura min,Misam dawowa yayi yace to na fasa tafiyar ya zauna,Rafeeq ne ya shugo shima yace girki ne ya kawoni Muji hannun Amarya,Spark yace sabo da matarka ce ba,ko ni banci ba bare kai,a dinga godiyar Allah Spark, jiya ka koshi fa da dare, Amarya ba ta ciyar dakai ba,Naila duk rashin kunyar ta sai da taji kunya,su kuwa ko a jikinsu,Spark yace girkin akwai dadi ba'a koshi ai,Misam zaiyi magana Spark yace karka ce mana komai ato, baya so ya tonawa Misam asiri yace Yana neman mata,dariya Misam yayi yace zan baku mamaki wlh,Rafeeq yace Ashe Spark sabon Uba zaka yi kwana Nan? Uban wa?Spark ya furta yace sai dai uban wasu ba nawa ba, Mummy zata yi aure Ashe cewar Rafeeq,Spark yace shine Kuma Ubana,Rafeeq yace naga Sai zumudi Mummy take,Misam yace ai tuni na gane Maman Spark Harija ce,ai wajenta yayi gado,Ubanka ne Hariji marikin ka dai shine me mataye,Naila tana ji a ranta tace yau na shiga uku sai buzu na,Hannun Hariji na fada shi yasa abin yayi yawa sai hawaye ita kadai ta boye fuskarta a Jikin Spark suna ta hira ita Kuma tana ta kuka,Spark yaji dumin hawaye a jikinsa da sauri ya dago fuskarta yace me aka yi miki Kuma? Naila tace ba komai,Rafeeq ne ya Kalli Misam suka hada Ido yace ka tsorata Amarya ba ruwana,Misam yace ni me nace daga nace Hariji ne sai kuka,idan kasan zaluntar yarinyar nan kake yi ka fada mana,Naila tana goge hawaye tace ni Allah ya Gani zaluntata yake yi,bana son soyayyar nan Dan Allah ku kaini gida. Rafeeq dariya ya kama yi a boye,yace Allah na gode Maka,Spark Allah ya biya yau naga tsoron Naila,dama tunda nake ban taba ganin Amarya irinta ba babu ta Ido,yau Naila ce take gudun Spark tab abin babba ne. Misam yace to ke Amarya haka ake yi daga wasa Kuma,Naila tace ai nasan ba wasa kuke ba tunda ai ni nasan mene baza ku gane ba,Misam yace baki dauki wa'azin Yar gidan yari ba kenan,Spark yace ki daina biyewa yaran nan fa zasu kaiki su baro,Chika ce tazo gidan a motar Misam ta jiya,ta Sha gayu cikin Arabian gown,ta shugo da sallama,Rafeeq ya kalleta kawai ya dauke Kai,Misam ma haka,Spark yace dama kuka take kinki zuwa,Chika tayi mamaki tace Naila da kuka? a'a sai dai na karya Naila da bata kuka. Naila hawayenta ta goge da sauri tana dariyar dole kamar ba komai,tace naga idonki a kumbure Amarya lafiya? Naila tace Abba na tuna,Chika tace tabara ce wannan kawai ta ganin miji in ba iskanci ba kawai ki kama yiwa mutane kuka,Kaine kake kulata ma,Spark a ransa yace wayyo cika barkono da gishiri na barbada mata,Chika ce ta Kalli Misam ta dauke kai,hannun Naila ta fisgo ke taso dalla,Spark kamar shi aka fisgo yace wayyoooo......yasan kwanan zancen,Naila kamar gurguwa haka take dingishi tana tafiya da gefe daya,Rafeeq yace agwagwa tana wanki,Spark yace zan ci uwarka wlh, dama sa Ido ya kawo mu cewar Misam,duk nasan ai Yan sa Ido ne suke zuwa Spark ya fada Yana harararsu Yana danna waya. Chika har bedroom din Naila tace ke ban fa gane ba lafiya na ganki tafiya kamar Yar kaciya ke Naila menene haka? Naila ta Maze tace ke dalla Beauty bata yi karya ba dadi sosai fa,just that na bashi maganin yayi aikin da yawa yaki gajiya amma duk da haka wahalar kadan ce sai dadin yafi yawa,Chika ta sauke ajiyar zuciya tace yanzu naji zance,to ya love din? gashi kin Gani Ina ta shagwaba Ina kukan samun sarari da sangarta ai shi nake yi,kin San Kuma danginsa sai ka nuna musu kai ma A ce sannan ake zama lafiya da su shi yasa ai kika ga Ina ta Masa kuka. Amma jiya Madarar Nido ai na kwankwadeta,kamar kar a daina,Chika tace Shegiya kawata anji sweet dole kiyi shagwaba,Naila tace ei mana karki auri gajere yarinya ba kowanne gajeren ba amma Mafiya yawa tasu kubewar Miya ce,Chika tace ke nifa tun yanzu ma nake karewa ta saurayin da nake so kallo,Naila tace Misam din? Chika tace ae mana amma har yanzu ban ganta ba maye boye kayarsa yake yi a boxers bare ma a kallar Masa. Naila tace kawata kiyi sauri akwai dadi kar mu barki a baya,tausayinki nake ji,to nice jaraba ma nayi kwantai duk anki so na,wannan Misam din sai wani iyayi yake min na ma daina kulashi,muje ki tayani girki abinci wai suka zo ci,da nace bazan yi ba,Chika tace kiyi mana karki dogara da surukanki wannan marasa mutuncin ba kawowa zasu yi ba sai sunga dama,gwara ki zage ki rike mijinki,Naila a ranta tace rike Miji manya bari kiyi kiji tukun. Fitowa sukayi zasu shiga Kitchen Misam yabi Chika da kallo,har ya hango irin dadin da Chikar zata yi ma,Rafeeq yace tunda za ayi bikin Mummy ni zan dakko malamar gidan yari zan bawa Chika kudi ta dakko mana ita mu da bama bin mata ma rage zafi da zancen harkoki ko banza naji Badala. Spark yace idan za kuyi aure kuyi aure ku daina walagigi Kuna tangal tangal da rayuwar ku,ni Kunga kullum Ina da komai a gidana duk Inda naje zan dawo na samu,Rafeeq yace yaushe ma na fara balaga ni tab naje na tsufa da wuri,Spark yace to kar a dinga yawan zuwa gidana ana kallar min mata kuje kuyi ta iskancinku a gari. Naila tace me za a dafa musu ne? Chika tace a musu me sauki jollof din taliya,Naila tace Baby baya son taliya fa gaskiya,Naila tace ita dai tuwo zata yi,Chika ta dinga dariya tace Amarya guda da tuwo ai sai ayi dariya,ta Dora taliyar haka ba a son Naila ba,taji nama da hadin kayan lambu, kida Rafeeq ya kunna,Chika tana kitchen tana tikar rawa, har suka gama komai suka shirya a dining sannan Rafeeq Wanda dama shi daga School yake ya riga kowa zama a dining,Misam ya zauna harda gyara riga Yana cewa girkin Amarya zanci,Spark yace Amarya me dadin tuwo da Miya yau me taliya ce kenan,Naila ta tuna Indomie dinta da salat. Chika bata da kunya tana ganin Spark ya tashi tana zaune tana rawa,Misam ya kalleta yayi murmushi,Rafeeq yace ashe su Chika dai ko Ina da ku rawar ma an iya,Chika tace Kai a gidan yarin ma mune shegun ciki,Rafeeq yace naga alama kece akan kin fito daga gidan yari kika dinga rawa,Chika tace ai kowa ranar sai da na raba musu alakoro suka kalla,Misam yace na hanya ma ai sun gani,tace ai gwara ni bani da permanent uhm uhm...a cikin hot....Rafeeq yaci gaba da cin abincinsa,suna zaune suna ci suna Hira harda Chikar gayu ita da Rafeeq suke hira,Misam abincinsa yake ci baya kula su,wata yarinya ya latso a waya ya nuna Rafeeq yace Kalli,Rafeeq ya leka ya kalla harda kashe Ido daya duk sabo da kallon mace,yace tayi ka sa pics Dina ko zata kyasa na yaudare ta,Dariya Chika tayi wai ya yaudareta wato ma ba aurenta zaka yi? Rafeeq yace a'a wanne aure Kuma ai ni da kike Gani Yaudara ce burina,ba Kuma abinda zan taba mata kawai na yaudari mace na wuce amma matan ma sai su dinga tafiya wajen Yan iska,da wajena suke zuwa ai da sun huta, ba gara ba zago zan yaudare su kawai suyi gaba lafiya lafiya,Chika ta samu hanya tace wasu kuwa sai bin mata ana lalata musu rayuwa. A dinga bibiyar mata kamar yaran akuya,tana magana tana kallon Misam,yasan da shi take,tace sai lalata kannen wasu,'ya'yan wasu,yayyen wasu,matan wasu aikin kenan,me za ayi da Maza irin wannan basu san darajar mata ba Sam,ko aurensu kayi basu iya dainawa sai dai ka mutu da bacin rai,Misam ya gama daukan zafi,Spark ne ya fito zai tafi masallaci Sallar Azahar,Rafeeq ya fara dariya ashe an musulunta,Spark yace Chika rabu da su kije kiyi sallah abinda zai amfane ki,Chika ta mike ta wuce bedroom a kass,Misam jira yayi bai fita masallacin ba,Rafeeq yabi Spark sun tafi. Suna tafiya Misam ya shiga dakin da Chika ta shiga tana shirin shiga toilet taji an fisgota,ta fado jikinsa da sauri ya ture ta sannan ya sake fisgota ta fado jikinsa ta baya,hannu yasa ya toshe mata baki zata Masa ihu. Da hannu daya ya rike hannayenta ta kasa kwacewa, seletape ya hango a Saman mirror ya dakko ya yanko wani ya manne mata baki,hannayenta rike a hannunsa,Chika sai hawaye Shar Shar, tana ji tana gani ya fara cire mata kayan jiki,sai da ya cire mata rigarta duk yanda taso tayi kokawa ta kasa yafi karfinta ta ko Ina. Toilet din ya bude ya jefa ta ciki yasa key,Sannan ya kalleta sosai yace kinci darajar Spark wlh da yau sai na gama da budurcin da kike takama da shi,ba abinda zan miki so nake na nuna miki ba abinda bazan iya yi Dake ba idan nayi niyya ta karfi ma zan iya,amma yau wanka zan miki tas,ya jawo kujera ya zauna Yana rike da hannayenta. Chika sai hawaye Daya na bin daya,ta durkushe a kasa alamar roko,shi Kam surarta ta tafi da Imaninsa,ya tsura mata Ido hankalinsa ne ya fara barin jikinsa ya jawota jikinsa ya rungumeta,tana ciki cikin kwacewa ya cire Seletape din ya fara kissing dinta a nutse kamar wata matarsa,Chika tana ta kici kici abinka da so dama kadan take jira sai ta tsaya kamar gunki tana ta hawayenta,Yana ta faman tsotse mata Baki dama gashi gwani a sanin mata,Yana dan fara tabe mata kirji ta karo kukanta bayan dadi take ji tsabar gulma tana kuka ta fake da burburwa tana girgiza kirji wai duk cikin kuka ne,sai da ya tattabeta sannan badan yaso ba ya hakura,ta fice da gudu ta dawo bedroom tare da kwashe rigarta a hannu ta bude sip ta shige ciki ta rufe kanta a ciki ta Maida rigarta,sai lokacin ta tuna bakinta ya toshe mata ta cire tana hakki,tace kaiii tab amma lallai wannan guy din Dan iska ne,ba ruwana da shi daga yau har abada. Misam kuwa Sallar ma baza ta yuwu ba yanzu dai Kam sabo da ya kunna kansa da kansa,ficewa yayi ya samu Spark sun shugo,yace wai yau baka je masallaci ba Kai da baka wasa da jam'i,yace nayi tawa a daki yau,Spark yace okay idan Kun tafi ku rufe min kofar Palo na ni baccin rana zanyi,Naila tayi sallah ta rasa Ina Chika ta shiga har tayi wanke wanke ta gyara wajen ma neat,tana karasa goge kitchen Misam yace Aunty mun gode mun tafi,Naila tace nice ai da godiya suka fice,suna fita Rafeeq yace me kayiwa Yarinyar Mutane Misam. Me zan mata kuwa da ya wuce na lallatseta na fito wlh taci darajar Spark amma indai taci gaba da zagina da mazinaci wlh sai na yi da ita,Rafeeq yace haba mana Dan Allah karka yi ta daina ma daga yau,amma taji dadi? Misam yayi dariya yace taji dadi zaka ce ko naji,kawai sai na fada Maka sirrinta baka da hankali,ko Karuwa ce bazan fada ba bare Chika mutuniyar mu,kawai dai tana Dan birgeni shi yasa ma na damu naje na kalleta in and out sai Kuma ta tsokane ni,ni yanzu wlh ma akan wata ta bani kanta gwara Chika ta bani kirjinta yafi min. Rafeeq ya dinga dariya yace karfa ko ka tabowa kanka Kuma anzo madakata,Misam yace to wa ya sani ne ni kaina ba gane kaina nake ba karbi key kayi driving dina,har suka shiga mota Yana cewa amma yarinyar nan anyi baiwa,na daina ganin laifinta da take raye raye ashe gadara take da baiwar,anya kuwa..anya..wai ka aureta to mana cewar Rafeeq ,wannan yau tayi fushi baza ta so ni ba,tasan ma fa me nake yi wace zata so namiji a haka,Rafeeq yace baka San so ba Misam,indai ta kwanta Maka ka aureta. Yace ni dai jikinta ya min ba wai so ba,hmmm Allah yasa wani yazo yayi wuuf da ita ai ka huta. Spark kuwa Naila ta fake da gyare gyare har dare yaje yayi Sallar Isha ya sameta a Palo ta idar da Sallah,wato sallah ma a Palo zata yi sabo da tsoro,sai addua take yi taki karewa Allah kar ka bawa Spark sa'a a kaina,Allah kasa yaji ya gaji,Allah ka saka Masa bacci me nauyi ya dauke shi,Spark bai san me take roka ba ya daga hannaye sama wai Yana amsawa da Ameen,Allah gashi Nan kasa muna zuwa ciki bacci me nauyi ya kamashi,kar ya farka sai asuba. Tana shafawa shima ya shafa harda cewa Ameen,tana cire Hijab ya dauke ta,ya karkashe kayan wuta ya kulle ko Ina yace ko waye bazan bude ba dare yayi. Sama suka haura,itace ta fara shigewa wanka harda danna key,sai da ta gama har brush ta fito yace ki koma na saka miki maganinki na Yan kaciya,kin yarda tayi zata yi kuka,kamar ya hakura yaje yayi wankansa shima Yana fitowa har ta gama shirinta ta saka dogon wandon jean blue da riga me wuya da hannu kamar ana Sanyi,dariya yayi Taga ya dakko almakashi yace mu fa komai mun tanada ko ki cire da kanki ko suma ayi asararsu,Naila ba shiri ta daura towel ta cire,ya dakko wata Yar iskar riga me Dan gajeren hannu da kadan ta rufe duwawu,Kuma baza a sa pant ba,Naila tace wlh sai nasa,yace karki bata min wanka ki bar min abina,ke bai fi ma kyau ba ki dinga Shan iska,Naila abin ya zarce tunaninta a haka ta saka pant dinta,Yana Juyowa yaga ta saka harda hade rai ba wasa ba mutunci yace ba Kya ji ko bari nazo,cirewa tayi ba shiri Yana kallonta tayi jifa da wandon wai tayi zuciya ta koma Jikin Kofa ta rakube tana kuka,yace saka wandonki,ta dauka da sauri ta saka,yayi fushi wai shima ya daina kulata,tana kallonsa ya shirya ta zaci zai saka kayan shiko ko wando yace idan matar taki ai sai miji shi yayi shi,Naila tace a'a saka saka zan cire,yace a'a ba wannan zance,ni kin San dai dai nake dake,Ina son mace me taurin Kai ai. Hannu ya Kai zai rukota ta matsa da sauri duk ta firgita,yace ba abinda zan miki fa ni wlh,wai kin maidani abin tsoro,Naila da hannu tana nuna Hallare tana ja da baya tace wannan ce shegiyar Aradu ban yarda,tayi mugun bashi dariya yace alright ya saka kayan baccinsa wasu maroon sannan yace to kwanta,rigar jikinta ta kalla,a rigar daidai nipple dinta botin ne a wajen ko wanne side,tace kallo rigar Nan ka nuna min ma'anarta wlh tunda naga ka nace sai na saka da wata a kasa,Wannen botin fa? Yace na wasan Ango ne,Ni da iya nan zaka tsaya da sauki amma Sam baka da Amana Spark. Ban San sau nawa kike so na rantse ba please mana wai kamar ba Tantiriya ba,shammatarta yayi ya dakkota yace kina min kuka sai nayi,gwara ma ki rufawa kanki asiri mu kwanta. Saman bed ya kwantar da ita shima ya shige ya kwanta ya dakko wayarsa Yana dannawa Yana dariya shi Daya,Naila ta kalle shi tace ya ma rainani Ina gefensa waya ta fini,idan wata ce fa suke chat, wayar taga ya manna a kunnensa cikin girmamawa taji yace Abba Ina yini,Abba ya amsa ko Naila bai tambaya ba wai Kara yake kar ace ya damu da yarsa,Spark Yana ta jira yaji ko Abba zai tambayi Naila amma shuru har sun gama waya sai shine ya gaji yace ga Naila,Naila wayar ta karba da sauri. Ai kuwa tana wayar taji Spark yana wasa da botin rigar dake saitin nipples dinta,sai ya hade har Boobs din,ba abin tayi magana ko wani sound ba Abba yana wayar zai iya ji, Umma ya mikawa yace ga Gyatumar ki,Umma tace nice Gyatumar ma zan rama wlh,Naila tana jinsu tayi dariya suka gaisa Umma tace kalau kike kuwa? Naila tace to Gani nan dai, a tambayi lafiya a wajen Amarya Umma,kema fa kin San harkar nan karara Ina naga wata lafiya ni,da za a bani gado a asibiti ma ai da Hakan yafi kawai nasan jinya nake yafiye min. Umma tace ai zama da masoyi akwai dadi,Naila tace Kai Umma daina zancen nan duk karya nake ashe ban San komai ba,daga yau har abada bani ba maganin Maza ba uwar da na sani ashe haukata nake kawai,Ina ta cewa nasan Hallare ashe ko ta fitsarin yara ban sani ba,Kaka yaci gaba da sana'arsa kawai na dinga tura Masa customers. Umma tace a'a Naila ayi haka ke da kika San kan komai Kuma,Naila tace kuruciya ce na gane gaskiya,Umma tayi dariya kamar ba gobe ta kashe wayar tana cewa amma Allah yayiwa yaron Spark albarka. Abba yace ke dai wlh kina abin kunya baki da tausayi, yarinya kamar ba jininki ba,ke sanda aka kawo ki watanki nawa kina guje guje a riga,sai dare yayi a nemeki a rasa kin gudu sabo da tsoro,wanne kuka ne bakiyi ba,duk garin Nan sai da kowa yasan Hashimu ya angwance,kika cika gari da ihu,mutane da safe aka dinga gulma jama'a ihun wa nake ji? akace Kubra ce wlh da Dan dolonta Hashimu ai Hashimu jiya Kuma an Sha dadi,Kubra tace to yanzu nayi mana ihun,Hashimu yace zaneki zanyi wlh ko da wasa kika ce zaki sake wannan iskancin naki,me yayi saura Kuma,Kubra tace zaka zo ne,yace nazo din ai dole ki hakura dani bana kuri,kin isa kiyi komai Kubra ta, a nan ke kike da power. Mohsin Yana shiga bedroom din Hanan ya sameta tana rusa kuka ta fara azzalumi,macuci,kana zaluntata sabo da kayi aure ka samu Sabon hannu,yace yanzu kin min adalci kenan? Me nayi miki na zalunci? Kwananki ya zagayo ne? Yau kwana nawa da kawo Amarya? Kwana biyu kin tafi yaji,kin dawo anyhow kike shiga part dinta ya dace kenan? A matsayinki na babba abinda kike yi ya dace?ba irin karar da bana miki amma bakya gani,me yasa kishi zai sa ki Maida kanki shashasha,yarinyar nan bata nufinki da komai,Hanan ta sake barkewa da kuka ai gashi Nan komai ita kake yabo,ni na tsufa ka daina so na,nonon nawa ma ko kallonsa baka yi,Kuma Allah sai ya saka min,Allah bazai kyaleka ba,ya Kalli Hanan yace wai tunaninki wannan shine zai sa naji tsoronki? Ki canja tunani idan zaki gyara ki gyara idan baza ki gyara ba ni bazan zauna kullum kina Bata min rai ba,kullum kina hanya kece wajen Abba kece gidanku,Ina gargadinki wlh kar ki sake zuwa part din Beauty,naji kina cewa da zaki iya kisa da ita zaki kashe ko? Zama da irinki bashi da amfani tunda kika fara zancen kisan Kai,Hanan da masifa tace to sai me ka sake ni mana,an fada maka tsoro nake ji,Mohsin juyawa yayi ya fice,Yana fita ta saka hijab ta fice sai Rumfar Abba ta tafi Kai Kara. Tun daga nesa Abba ya hango ta an sauke ta a Napep,Abba Sadaf Sadaf ya zaga ta bayan rumfarsa ya buya,Hanan tazo ba Abba,cikin gidan ta shiga tayi sallama,Umma ta dade bata ga Hanan ba sai yau,Hanan ta fashe da kuka tace nidai da wannan zaman bakin cikin gwara a fada Masa ya sake ni,Umma tace akan me za a sake ki,haba Hanan me yasa kike Maida kanki wata banza,yau kwana biyu kacal da kawo amarya gidan,kin Hana kanki sakewa kin Hana wasu sukuni,iskancin Nan naki ya ishe ni Hanan karki kaini bango wlh zan iya sawa ya kore ki,wannan wanne irin bala'i da masifa ne haka,ke dai bakya so a zauna lafiya,Allah ya kaddara Masa auren mata biyu kice bai Isa ba,ke din banza, wannan haukar da shirme ba Inda zai kaki gwara ma ki shafawa kanki ruwa kije ki gyara kanki ki zauna lafiya,idan Kuma kinki da kaina zan sa ya sake ki,ana daga miki kafa bakya gani,Baki da Kara baki da kunya,kin Raina kowa,Shike Nan yaro sai ya zauna a wajenki kar ya kula waccen sai ke, ubanki yazo yiwa bauta? Mohsin kowa yasan hakurinsa ba a fada da shi,ba Wanda bazai ba da shedar sa ba. Abba ne ya shugo yace Kubra kin so kanki Ba kiyi gaskiya ba,ba haka ake fada da sasanci ba,kin ware naki kike so,a kira Mohsin yazo Muji ta bakin kowa idan bazai iya ba kawai ya saki Hanan a huta kowa ya huta,Hanan tana Jin haka ta mike tsaye tana kuka tana cewa ni dama ba a kauna ta,bari naje gidan zan kwaci yanci na wlh,Abba yace kaji Yar jakar Uba wanne yanci kike nema Kuma Wanda ya wuce wannan da kike ciki,bayan uwarki kike so ki koma ki dinga bacci ko kuwa. Dama ni tuntuni nasan Mohsin hakuri yake Dake shegen jiki duk Kashi,wannan ke dai ba Yar Albarka bace,ko bacci ya kwanta nasan kullum sai dai ki dinga bibbige shi da kasusuwa,Ina amfanin Hakan,Hanan tana wani fiffika tace ai shi yasan me ya aura yasan me yake ji a jikina,da kirjina ma saita Masa tunani nake,Abba haushi ya kamashi yace au sirrin sa zaki fada mana iyaye guda,nonon naki akan Kashi mene kyansa to,Amal ta gama da shi,yarinya daya kika haifa ta tarwatsa shi,Kubra kuwa harda mijinki duk sun Sha amma ba duk budurwa ba,Abba yayiwa Hanan tas,Hanan dai ficewa tayi ta koma gidanta tace zan canja salo ba komai za a ga tuggu wlh. Abba ya fice ba a rumfar ya zauna ba wajen Yan majalisa ya zauna yana cewa kwana nan za aji ta fashe min,kwana nan za a fara gulma ta a gari, suna jinsa suka ce me zaka siya ne ko wani kudi ka samu? Hashimu yace bazan fada ba amma dai dama,Mohsin na biyawa aikin hajji,ban so na fada muku ba,Daya a ciki yace Kai kuwa Ina ka samu kudin? Abba yace ai tun farkon fara sana'a ta ba ci ba Sha,dama burina na Kai Mohsin aikin Hajji tunda bani da shanu,shi yasa bana cin komai na dinga tara kudin,amma ka bar iyalanka da wahala? Hashimu yace to iyalanka ne ko Kaine kake daukan nauyi na? Abba tsaki ya ja tare da mikewa ya koma wajen aikinsa. Naila dai ana gama waya da Umma sai aka kira Mohsin,suna cin abinci yace Beauty ga kawarki ya sa a handsfree,Naila tace my love,Spark yace Yaya dai ga your love a wajenki,Mohsin yace banji kanwata tana dariya ba yau ba nishadi,Naila tace hmm kawai,yace yau ba magana kenan,Naila tace akwai mana kawai dai ba damar fada ce babu yanzu,Mohsin yace ya amarci ana ta Sha, Naila tace ba dadi Yaya,yace ke na gaba zaki warke zaki Saba ne kinji bana son surutunki,ku dama Yan riga haka kuke baku shuru da baki,dan Allah karki sake fadawa wani kinji idan ba haka ba bazan zo gidanki ba,Naila tace a dake ni Kuma a hanani kuka,da ban Sha wahalar ba ai bazan fada ba,okay bakya son auren yanzu? Naila tace ae,yace to taho gida tunda baki da hankali sai ki dawo gidan ki zauna,wayar ta kashe tace kaji Yaya daga magana sai fushi,ai gwara haka ni kaina na kusa zuciya nayi fushi,Naila dariya tayi tace Kai din?, Ae mana ya furta tace to daina taba min Boobs sun gaji suma,Spark yace cikin biyu za ayi daya yanzu,ko dai ki tashi ki min abinda nake so naji dadi ko na sake yin irin na jiya,Naila tace a'a please zan Maka ni ba sai kayi ba. Naila sabo da ta samu salama ta zage duk abinda ya sata sai data yi Masa,Yana Jin dadi Yana koya mata abubuwa da yawa,yace to ga kawarki Hallare Kinga ita kadai ta dauki zafi ki samu ki shanye ta,Naila a ranta tace nidai na shiga uku,Yana faman Jin dadinsa Naila tana Masa abinda yake so sai da ya rasa Inda zai sa kansa sabo da maganin Dake aiki a jikinsa yaji bazai iya hakura ba,kwantar da ita yayi Yana Shan abinda yake so,wayo yayi mata yace bari Kiga yanda ake yin salo,har taji tsoro yace gwadawa zanyi ki gani ba abinda zanyi ai nace sai kin warke,Naila tace to, ya danne mata hannaye da nasa yasa kafafu duk ya gama da ita ko motsi bata Isa tayi ba, a hankali ya taba gabanta yaji ta zama wet,Hamdala yayi a ransa yace ashe kinji dadi,Naila tace kayi sauri ka gwada na gaji wlh,Spark a hankali yake mata wayo ya fara kokarin shiga Naila ta tsala ihu,tana rokonsa Dan Allah karka yi Dan Allah mutuwa zanyi,amma Spark baya jinta Sam haka ya shigeta a nutse,dadi har kwanyarsa ya manta ma jinya take yi babu daga kafa a harkar Spark Yana ta Sambatu kamar zararre haka yake Sambatu Yana kwasar dadi,Naila kukan ma ya kafe sai zallan azaba da take Sha,wayyo Abba kawai take iya fada,shi kuwa gogan ko a jikinsa baya duniyar ya Lula can wata duniyar Sambatu kawai yake da ihun dadi Yana furta dadi...dadi....yau ma ya shakata sosai sannan ya juyewa Naila madarar Nido tare da kankameta a jikinsa,Yana bata hakuri,yace ban San zanyi ba Aljanune suka shige ni,Naila wani takaici ya kamata,tana kuka kasa kasa tace Kai dai kawai bakin mugu. A hankali ya fita a jikinta yace I'm sorry,ai Spark ka zama masifa sai Sadaka cewar Naila tana hawaye,tace yanzu idan ba rashin Imani ba kana gani ban warke ba ka sake yiii.....sai kuka I'm sorry kinji Aljanune suka shige ni,ya zanyi da Kai Spark tunda baka da tausayi ya zanyi,ya sake dawowa ya manne a jikinta kamar maye hannayensa ya Maida kirjinta,Naila ta rabu da shi ta gaji gaba daya,a haka baccin wahala ya kwashe ta,shi Kuma na farin ciki yake yi sosai. Yau makara suka yi Bai je masallaci ba sai 8am suka farka,Yana farkawa ya tashi da sha'awa matsananciya,shi kanshi ya rasa wanne magani ta bashi bai ki yayi ta yin sex ba. Mikewa yayi yaje yayi wanka da brush sannan ya dauro Alwala ya fito ya tada Sallah,Yana tashin Naila ta sakko da dabara da kyar take tafiya haka ta dage ta gasa kanta sosai,ta dakko ruwan Yan kaciyarya ta saka ta Nemo maganin su Goggo tayi amfani da shi shima,sannan ta fito ta Tada sallah, bayan ta idar tayi addua ta koma ta kwanta Yana zaune Yana azkhar sai da ya gama sannan ya haura Saman bed din ya koma jikinta suka koma bacci. Mummy kuwa Shirin biki suke yi tare da kawayenta,Basiru Kusa ba kalar motar da baya Hawa,Yana ta zuba mata karya,har motar Misam da Chika ta dakko suka canjawa number yaje da ita zance. Mummy kawaye sunyi anko ana ta raba Iv kamar matashiya,Rafeeq ne yaje har gida ya samu Mummy taci gayu zata fita,ya kalleta suka gaisa yace Mummy duk cikin Yan uwanki kece bakya tsufa,kullum kyau kike yi dole ki samu miji da wuri,Mummy taji dadi tace ko Spark baya kaunata irin Rafeeq. Yace Mummy duk kawayen ki Yan mata ki gayyato su da zawarawa masu saukin shekaru,zamu je mu rufa miki baya,har walima zamu hada ranar da zaki tare ni da Misam,zamu dakko wata shaharriyar Malama zata yi chaji ranar ta koyawa mata kula da miji,Mummy tace Kai kuwa Allah ya muku Albarka na gode Rafeeq. Yace Mummy Allah ya Bada zaman lafiya kiyi Maza kiyi wa Spark kanwa ko kani,Mummy tace kani dai ai gwara na fara da mazan sunfi,Rafeeq Yana ta zugata ya mike zai tafi tace tura min accnt number Dinka,ta bashi dubu dari nan take,Rafeeq yace Allah ya biya Mummy sai munje gidan Basiru Kusa ni zan Kai Amarya,Mummy tace wannan yara da abin dariya kuke ka gaida gida dai,ya fice wajen kawaye wai shawarar Dinner suke,shi kuwa Rafeeq ya tafi wajen Naila neman Chika za a gayyato Malama. DAN ALLAH KAR A FITAR DA LITTAFIN NAN. A dinga sharhi,idan ba ayi ba posting. Masu Sharhi Ina matukar godiya. AsmaBaffa [12/30/2023, 11:50 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫 TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 96-100 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Uwar Batoola Hafsa Abdullahi Hajjafatty Hajjora Investment Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu Zaku iya tuntubarta ta wannan number 07034559202 Naila ko Dan baccin wahalar data fara sai mafarkin Spark take yi ya rike ta Kam sai ya sake yi tana ta ihu,ihun mafarkin Naila har a zahiri Spark yaji ta kwala ihu,ta mike zaune a firgice tana kuka a mafarki Ashe har a gaske kukan take yi,farkawa yayi ya kunna light yace mene? Mugun mafarki nayi wash Allah ashe bada gaske bane bacci kake yi ma Alhmdllh,wani Abu ne ya sameni a mafarkin? Naila tace ba a fadar mafarki kar ya faru a gaske abin, kwanta kawai,Spark yace ke ai yanzu tsoronki baya wuce sex,Abu sau biyu kacal duk kin takura,sau Daya Kullum kacal amma duk an rasa gane kanki,Naila tace baza ka gane bane wannan abin Dan banzan zafi wlh gwara wata azabar da wannan kalar,haba ai gwara kunama goma su cije ni,tunda nasan zafin kunama,to gwara goma su cije ni,Spark yace wai wanne magani kika bani ne? Naila tace wani magani ne nima bani aka yi,yace Ina so Dan Allah ki Kara min,a Ina ake siyarwa? Naila tace ban sani ba nima sadaka wani ya bani,bafa Sha zanyi ba na rantse,Naila tace ai yanzu Allah Daya zaka fada min na yarda akan dai wannan kwalbewar taka bazan taba yarda ba,anjima kace aljani ne ba Kai bane,dariya yayi yace to shike nan,zauna muyi Hira tunda mun tashi,Naila tayi kwanciyarta,da sauri yace ahhhh....ta tsaya da sauri yace mene haka Kuma zaki juya min baya haka aka ce ,shine Kuma sai ka tsoratani kayi Kara,Rahmar Allah nake nemar miki,kullum sai Lada nake sawa kina samu,Ana ta kisan arna,da gobe ma zaki bari ai da an kashe na Yahudawan England,Naila Kwanciya ta gyara a jikinsa,Tashi yayi yace kin tuna min da wani aiki wlh,laptop dinsa ya jawo tare da kunnawa ya zauna a gefen bed,yace kwanta kiyi baccinki. Tace nifa Ina Nan ba Wanda zai danna waya ko wata laptop Malam,ka gama Shan dadi ka jawo wata laptop wlh baza kayi aikin ba sai kace Dan Yahoo,dariya yayi yace aikin Office dinne fa kudi zan samu,tace a hakura da su,ko ke da kudin Nan zasu kare watarana sai munyi fada,kince na kawo nace babu, kina gajiya zaki fara min tsaki. Naila tace ai da Office din kake tafiya ka yini a can yafi,murmushi kawai yayi yace kina takura min zan tashi nayi maganinki,Hajiya Naila Tantiriya, dariya tayi yanda ya Fadi Sunan,yace ana taba ki sai kuka,Abba da yana ji ya isa ya jiyo kiransa da kike yi,Naila kamar mage ta dawo jikinsa ta kwanta,ta dauki wayarta,tace bari nayi tsokana,Mohsin ta kira,kira yafi goma bai daga ba,tace to maye yanzu haka ana can ana ta kokawa da Nono,Spark yana dariya yace kamar ba Yayanki ba kin takura Masa,Naila tace Yana ta min masifa,yaki dagawa,kafin ta rufe baki ya kirata back,ta daga tace Yaya barka da dare,lafiya da tsohon dare haka? lafiya Lau dama kira nayi nace Yaya Amaryar, Muryar Beauty taji tace kalau nake munafuka,Naila a ranta tace wallahi Beauty ita dadi take ji ni kuwa zafi to wai ya haka ne ni. Yaya bawa Beauty wayar, ya mikawa Beauty ta karba,Naila tace karki sani a handsfree ki rage karar waya,Beauty ta rage volume,Naila tace to ya Sweet din,Beauty tayi dariya tace ai ni ana min sau uku na warke na dawo Jin dadi,dama karya kika yi mana kika ce da dadi ashe sai zafi,tace ke dalla banza ai sai anyi sau uku,duk zafin da kike ji indai ya dawo ki yarda daga shi shike nan sai dadi,Naila tace kin tabbata? Serious fa nake fada miki,shi yasa ko addua ake cewa ka maimaita sau uku ashe shima haka,Beauty tace kwarai kuwa ki tambaya kiji,amma da farko dai boye miki nayi yanzu na fada miki gaskiya amma Dan Allah karki fadawa Chika,kawai kice da dadi,Naila tace yaushe zan fada ai wlh sai kowa yaji a jikinsa shima ko wace ba wacce zan fadawa gaskiya,Mohsin ne ya karbe wayar yace wai ke Ina mijinki ne,auren Nan kuwa kina bin dokokinsa ma kuwa,Naila tace to ba an gama ba munyi da wuri tun dazu na Hana shi ne da zaka ce wani na dameka, na daina kiranka ma,Mohsin yace indai kiran dare ne karki Kara bana so,bacci nake kika tashe ni,ba wani bacci idan bacci kake na dige wlh ba bacci kake ba nasan me kake yi kayi shuru kawai kar na fada,Mohsin dariya kawai yayi yace laifi nane da nake wasa dake ya kashe wayarsa. Spark har ta gama Yana aikinsa,tea yaje ya zubo a kitchen yasan yanzu ko yace taje ba iyawa zata yi ba,cup biyu ya hado ba Madara yasha hadin su Na'a,Naila ta kurba tace waye yace ka dinga Sha sai ka Kara karfi kazo ka kasheni,ka kiyayi gargajiya ba kyau,dariya yayi yace kefa kika dafa da kanki a flask na gani,to daga yau ya haramta a gidan nan,yace danyi hugging Dina ta baya,Naila sai Gani yayi har ta koma ta kwanta tana lulluba da bargo,shayinsa ya shanye ya kashe laptop din ya kasa aikin ma. Cikin bargon ya shige shima tare da kashe light,jikinsa ya jawota ya rungumeta,tana jin Hallare a mike,tsoro ya kama Naila ko motsi bata yi a haka bacci ya kwashe su. Washe gari Rafeeq gidan Spark yazo,Naila ana kwance an cakare da gayu cikin Leshi, an zurawa tv Ido a zahiri a zuciyarta Kuma ba kallo take ba tsoron yau take yi kawai,tana nazari shekaran jiya Spark yayi,jiya ya sake yi watakil anjima ma yace,a ranta tace ni naga maganin kaka ganin Ido na. Har Rafeeq ya shugo Bata sani ba sai da ya buga Jikin kujera sannan ta kalle shi da sauri,yace lafiya kuwa Naila? murmushi tayi tace lfy mana me ka Gani? ta mike ta zauna a gajiye,yace ba komai kina ta tunani ke kadai ne ai har na gaji da Sallama, kallo nake ban ji ba,Ina Spark din? yanzu ya fita zaije gaida Mummy,Yace okay, me yake damunki ne yanzu naga bakya kiriniyarki,kallonsa Naila tayi tace amma kasan ni yanzu Auntynka ce tunda yayanka nake aure,Rafeeq yace to sannu Aunty ke kanwata ce ta nawa,Number Chika zaki bani. Wayarta ta jawo a gefe ta bashi number Chika,yace me kika dafa ne kin San ni daga School nake,Naila tace ai kuwa anyi Baki Yan ganin Amarya sunzo saura na Spark Yana kitchen,yace idan yazo kice na cinye,Naila tace to. Yana shiga kitchen din yaga wasu miyagun flask shi kanshi sun birge shi sosai an jere su da wani glass bowl,ya bude yaga wata farar shinkafa,ya bude dayan yaga nama anyi farfe su,ya bude dayan yaga stew tana ta kamshi,bowl din ya bude yaga salat ta zana love da tumatir din data yanka ta jera su sun Bada love a tsakiya,Rafeeq yayi dariya yace wato mu sai an nuna mana iyakar mu gwauraye,abincin ma Yar kwalliyar baza ayi mana ba a girki,fridge ya bude yaga fruits duk ta yanka,kankana,Apple,Abarba,gwanda suma duk da wani abin yankawa me Bada shape na love ta yanka,gashi komai Dan dai dai mutum daya,Rafeeq yace kauna ya dauki pics sannan ya ebo abincin ya zauna ya cinye tas Naman kawai ya rage ya turawa Spark ta Whatsapp yace kayi hakuri ga girkinka nan na cinye love din da aka zana Maka ni kam,Spark ya duba ya gani love din ya kalla kawai yaji haushi an bayar da abincinsa,Rafeeq Yana gamawa ya mike yace idan yazo ki gaishe shi,Naila tace to a gaida school yace zata ji ya fita. Bai dade da fita ba Spark ya shugo,gaban Naila sai da ya Fadi,tsokanarta yayi yace to tashi muje Duty,a kasa tayi sauri ta durkusa tayi kneel down tare da daga hannaye tana rokonsa Dan Allah ka bari na warke,muje asibiti a baka maganin control,wlh ban San Kaine Ashraf ba na bawa Chika ta saka magani a abinci Kaci,sabo da na kashe ma Hallare Dan na rama akan Dan Mummy ashe Kaine,sanda nazo gidan Nan magani nazo nayi Maka ka warke da na gane Kaine, Spark yace wai Nan nufinki ramuwar Nan dama da kika ce zaki huce a kansa ita kika min? Naila da sauri ta daga Kai tana hawaye tace itace wlh ban San Kaine ba,Chika ma Bata San Kai bane sai da ta zuba Kaci,shine maganin baiyi aiki ba akanka ba tunda Kai Hariji ne sai da kayi aure ranar farko anyi Nisa sai Hallare ta daina motsi dama to nazo da maganin ciwon shine na baka ka Sha,Shi yasa baka iya hakura haka Dokar maganin yake Dan Allah muje asibiti a baka na control,Spark yace to ai ni wannan gata kika yi min ,a rage min sha'awa na Saba a haka ni godiya nake wanne course ne wannan? Naila tace ban sani ba,makaranta zan biya miki ki karanta shi sabo da ni,murmushi tayi tace a'a da sauri. Okay Kaka ke badawa na tuna shi kika bawa Mummy kenan ta bawa mijinta? Tace nashi kalar daban ba irin naka bane,yace Ina irin nawan? na zubar da su a shara wlh yau da safe,Spark ya tafi wajen Dust bin Yana dubawa duk ta zazzage magungunan daga ledar ta zubar ba dama a samu,yace sabo da me kika zubar? Zafi wlh azaba ce ta yi min yawa mene amfaninsu,yace to ai wajen Kaka zamu je a karbo na control kin San hakane Baki fada min ba,sai ai a nemi magani idan na miki illa fa,Naila tace illa ai an Dade da yinta,ai kuwa gobe tafiya wajen kaka ta kama,amma yau dai kafin goben Kuma sai kin sake hakuri bazan iya kwana da yini haka ba,kinwa kanki ba ruwana kece kika yiwa Kanki. Naila ta zauna tana sharara uban kuka,rungumeta yayi yace nima zanyi kuka Spark harda shesheka,tace bana so Allah,yace Ina so Allah akwai dadi,kina fara Jin dadi sai nayi yanga kafin na miki,Baki ta murguda tace wani dadi za a ji a wannan azabar. Alright it's okay kinji bazan yi ba sai kin warke Inshaallah bari ki gani ma,a gabanta ya dakko ruwan ya Sha maganinsa da ya karbo wajen abokinsa Doctor,sabo da yaga Naila tsoronsa take ji, sai da ya Sha sannan yace Ina abincina? Kanin ka ya cinye,haka akeyi sai a dinga bayar da abincin me gida? wayarsa ya dannan tare da nuna mata pics din abincin yace sai ki bayar a cinye min love dina,sai a dafa wani ai tunda yau ba Kwalbewa ai komai me sauki ne. Abincin ta dafa Masa me sauki,yace kar a sake bayar min da abinci,kannenka ne fa na isa na hanasu abin yayan su,yau Naila taci sa'a ya Sha magani baiyi komai ba,haka ya sake kwana na biyu baiyi ba,kamar zaiyi hauka haka yake ji,amma yayi alkawari sai ta warke zai Kuma,Naila an saki rai taji sauki sosai har na kwana uku,an daina tsoro, ta zaci aikin magani ne shi kuwa Spark ya Kara da hakuri ba ya shan magani,sai aikin kallonta kullum Yana taba ta yasan baza a kare lafiya ba,shi yasa yake dannewa, ganin ta sake a gidan yau ta fara wankan kana nan kaya,tasa wani tight black,sai Yar riga me siririn hannu wacce ko cibi bata rufe ba,gashinta da yake ta tsayi ta gyara ta kama sannan ta fito tana fitowa,ya shugo gidan, wow taji ya furta, Naila harda canja tafiya,tana tafiya chakwas Chakwas a gabansa ta tsaya ta juya harda yin tafiyar sarauniyar kyau,Mayen har ya susuce, bayan ta juya tace ya ka Gani ka ci sadakinka,dariya yayi yace ai tun a daren farko na cinye sadaki na yanzu Riba zan fara dorawa daga nan wlh har Ribaa sai naci, waist dinta ya kamo tare da mannata a jikinsa,Mummy ta sake zuwa tana knocking,Spark yace ai Kuma na shiga uku Dan dadin ma baza a bari naji ,wayarsa yayi connecting da Speaker kawai kunna kida,yace a rayuwa ba a barina na huta da iyalina,Naila tace bari na saka hijab,yace bari na duba idan macece ko wacece ba wani Hijab,kinyi kyau Ina son kallon matata a hanani sakewa, lekawa yayi ta Yar kafa ya bude kofa Mummy ta shugo. Naila harda durkusawa Ina yini Mummyna, Mummy wata Harara ta watsa mata tace da ban yini ba Kya ganni Fitsararriya,Naila ta share tace Ashe Kuma haka abin Alkhairi ya samu an samu miji Allah ya sanya Alkhairi,Allah ya Bada zaman lafiya,mun kusa yin Kani ko Kanwa Baby ta dafa Kafadar Spark,tace Inshaallah namiji ne na farko, Spark Mummy ya kalla yaga har wani murmushi take yi,ta Kalli Naila da kulawa tace Yar Nan ya gidan? Sabo da ta yabi aurenta,fatan dai kalau kuke zaune ke da Mijin naki,ai na ganki ma da lafiyarki,Naila tace kayya Yar lafiya dai Mummy,karfin hali nake kawai,Mummy tace zaki Saba ne duk da haka muka Saba,Spark yace Mummy wai mene haka,yarki ce fa,to kunya ce take cutar mu hausawa baza mu dinga sa yaran mu a hanya ba,Mummy na magana Spark Yana can bai ma San tana yi ba ya kafe Naila da kallo. Mummy ta kalle shi kawai ta Kalli Naila Dake ta faman Masa fari suna ta magana da Ido ba Wanda ya sake kula Mummy, Naila ce ta mike ta kawowa Mummy kayan motsa baki,Mummy ta kallon su tace nifa kuyi hakuri Mima nake jira biki saura 2days zamu je Inda za ayi Dinner shine nace mata mu hadu a Nan,Spark yace ai da daga bakin gate kika jirata zata fi ganinki,to a Nan nayi niyyar zama,Spark shuru yayi yace da Naila zo ki min tausa,Mummy tace wlh ba a gabana ba wanne irin iskanci ne,a kanka aka fara aure wai wannan wacce Maita ce haka,Naila ce ta tashi ta shige bedroom ta barsu suyi hirar su, tana tafiya Mummy tace to ai sai idonka ya huta ta shiga bedroom,karfa ka kashe musu yarinya ka dinga bi a hankali,ba haka ake yi ba,ka dinga daga kafa please,Spark bayan kunnensa ya daga kawai wai ta wuce ta Nan,duka mummy ta zuba Masa a baya tace wato baza kaji ba,Yace na ji mana tundan Ina jin abinda ake fada. Mima ce ta shugo,Spark yace Mummy ga yayarki nan tazo,Mima ya kalla yace tun dazu kanwarki take ta jiran ki,Mima tace ke taso mu wuce sauri nake yi,Spark yace ai gwara kuje dare Yana ta yi,shekaru sun ja kar duhu yayi ku kasa Kai kanku gida. Kofa ya bude musu yace ku gaida gida ya rufe kofar ya dawo,,Mima tace ni wanna ko ayu na Haifa ne,wannan jaraba haka,Mummy tace akan wannan Yar iskar Yar Fulanin dajin duk ya zauce. Naila ya kira Honey.....Naila ta fito tace nifa bana son wani suna sai Baby,ni a soyayya idan ba a ce min Baby ba sai naji kamar wata gardiya Allah ta furta da shagwaba,dariya ta bashi wato sabo da ya kyaleta ta huta taji sauki shine take faman wannan salon sabo da ya rantse sai tayi 7days,gashi just 3days aka yi ya gama sarewa,Jawota yayi ta zauna a cinyarsa,tace ka Sha maganin kuwa? Yace na Sha mana,Naila taji dadi,Bata San sau Daya ya taba Shan maganin ba,har bacci yake kasa yi sabo da jaraba,jiya Sallar dare ya dinga yi. Naila ya kira Babyyyy....tace Na'am dama yanzu nake cewa gwara nayi azumin kaffarar nan bazan iya hakuri ba,ki tausaya min,Naila mikewa tayi daga jikinsa ya sake fisgota ta fado kansa,tace Dan Allah kayi hakuri na warke wlh ban warke ba,ko mene zan Maka ka kawo sai a barni na huta,yace nooo ni gaskiya a'a,wannan ba matter ce ta boyfriend and girl friend ba Baby,matter ce ta aure,Naila ta saka kuka tace ni shike nan bazan yi walwala ba,Spark yace wannan ai itace walwala da shanawa Baby,ki tsaya ki nutsu Dan cikin Nan na zamani kema ki samu bakya ganin yayinsa amare suke yi,ko wacce ki ganta da cikinta tayi kyau abinta,Naila tace cikin ne ake wani kyau ni wlh bana so zafi,Baby abin nan...ehmm...Yama sunanta Hallare din Nan taka bata wasa bace,tayi girma da yawa. Spark ya jawota Yana lallaba ta,Naila tace ni dai zafi a canja salo,Spark yace okay indai Style ne ai sai a canja,amma fa wannan shine kawai me saukin,Naila tace ba wata hanya? Kaga dadin duwawu kenan guda biyu ko Allura za a yiwa mutum idan aka yi a Nan barin sai gobe a canja Daya side din,Spark yace wannan hanya Daya ce Dodar daga Channel har cikin gona. Kamar zaiyi mata kuka ya marairaice tace ni ya zanyi idan na mutu shike nan ka huta ai,nidai bazan gudu ba ato kaina akwai tauri ba Inda zanje in ka tausaya min ruwanka,Spark yace zanji Tausayin a gaba,muje ke da zaki samu Lada idan nayi mu karkashe arna,mikewa yayi yace muje Babyna,Naila ta fara tirjewa ya rike hannunta tana tirjiyewa tana wash zafi....ya wani marairaice shike nan tunda so kike na mutu,ya rike mararsa Yana Kara,Naila tace muje amma da ka bari ko Juice mun Sha,yace akwai babban Juice Allah ya miki shi na sha wannan, Naila tace Juice Baby yace so sweet muje na Sha a ciki. Idonta ya ciko da kwalla ya tasa keyar ta gaba har bedroom,tace ni yau a zaune za ayi nafi Jin sauki,yace ae zai fi sauki kuwa,suka tafi suna shiga ciki,Naila tace irin waccen zafi a canja wani,yace zabi da kanki tace Ina laifin ma bend down ai zaifi,yace ki dai zaba karki ce na cuce ki. Naila tace gwara nayi bending down tsaya daga nan,Spark yace shike nan Kuma daga zuwa sai afkawa tab ai sai Juice din ya fito,Naila ta zura Masa Ido tace tace Kai Spark duk taurin kaina dole na fara guduwa kwana uku kacal hutu,Spark yace wato ma banyi abin kirki ba ko? Magriba tana gabatowa kayi kayi,Spark yace kina tsaye a Jikin Kofa Ina gefen bed kina ce min nayi nayi,karasowa tayi a tsorace tace ni bana son abin nan ka hana Kuma a tsaneka ko wata kwartuwar me rariyar Bado tazo ta tayi gaba da mijin,. Spark fushin karya ya yi yace na hakura na fasa jeki kawai ya ci Magani,Naila tace sorry,kin kulata yayi,hannunsa ta rike tace nace kayi hakuri zan yarda,yace you sure? tace ae a'a ae,tsaki yaja yace to jeki,Naila tace na tabbatar na yarda 100%. Oya come....Naila taje tace su Hallare manyan arna kune da garin,dariya Spark ya danne,yace zo kiji Yan matan Abba Yar budurwata,Naila tace Ina wata Yan mata ni ka daina yaudarata ka gama ragargaje waje kace Yan mata,Budurwa yan matan wa,duk burwa ta kirki haka Badonta yake? tsakani da Allah haka yake? ni nawa haka yake da Sanda Ina gidan ubana,karka sake ce min budurwa na wuce ajin budurwa,kana zubar min da mutunci,wahalar da Nasha budurwa ta Santa ne indai ta kirki ce,sai ka dawo kana ce min budurwa kana rage min daraja,duk budurwa aka ganta da namiji ba sunanta Karuwa ba,Good House wife ce ni,kullum sai an rubuta min Lada kala kala. Tana surutunta ya jawota jikinsa ya da wayo da wayo ya rinjayeta suka fada romancing sosai,Naila ta kawo wuta da wuri,tana cinyarsa suna facing juna duk ba kaya a jikinsu,tuni ya raba su da kayan,Naila taji dadi tace yanzu abinda za ayi dadin Nan fa bazai yuwu ka dinga kwashewa ba ni Ina Shan azaba na daina kunyar nan,Ka samu bado ka goge shi tas da Hallare bada cewa nayi ka shiga ba ka gane ai yanda kake min wayo sai kayi ciki to ba haka ba uhm uhm yanzu sai naji dadina tukun sai Kuma mu tafi wajen kukan,Spark ya dinga dariya yace kin samawa kanki mafita kenan,a ransa yace zaki bayani,Yanda tace haka ya mata da kanta tace ni ka shiga ai kuwa Spark dama shi jira yake Yana shiga tun kafin ma ya karasa ta fara ihu da kuka,ai ba style din nan nace ba me sauki nace ayi min,tana ta faman ture shi tana kuka,Dama ya kwana har uku baiyi ba,ai kuwa yau ma ta fadawa mutanen garinsu,jego ya dawo sabo Dan wannan karon da kanta ta gudu ta canja daki,ta kulle da key,Spark yace Inama kin tsaya da yau wlh har second round Dan ni yau abin ma yafi na kullum,Naila kuwa tana kulle kofa tace Ina na sauke taurin Kai,baza ta sabu ba,bari in kira kaka kawai a San yanda za ayi,Wayar Kaka ta kira Yana dagawa ta fashe da kuka,ta hau bawa kaka Labarin tun zubawa Spark maganin sha'awa da suka yi har zuwa first night,Kaka yace me yasa tun farko baki fada min ba,ai ba wannan zaki bashi ba,kinyi ganganci amma sai dai kiyi hakuri ko magani ya sake shi mijinki haka yake,idan ba jarababbe bane to da kina zuba Masa wannan na farkon zata daina aiki ko motsi amma tunda kika ga haka ai jajirtacce ne Naila,Banga abin damuwa ba. Naila tace kawai Dan kana namiji Kai kaka me ka sani ma a duniyar,yace to kuwa dole gobe Goggo tazo gidan nan tunda bakya Jin magana. Spark ranar shi kadai ya kwana,washe gari bai ga Naila ba ta buya,har ta sake kwana na biyu duk ya damu gidan ya Masa zafi ya rasa Inda zai sa kansa,yaje yayi yayi ta bude taki,Goggo ya kira a waya ya fada mata komai,Goggo tace in kaso ma gobe zanzo garin,ai Kaka ya fada min ,Spark yace Goggo gobe tayi nisa tun shekaran jiya da ban ganta ba,Goggo tace in ka sa tsiya zan fasa,yace na hakura Allah ya kaimu. Duk da haka Spark Mohsin ya kira dama dake mazane ya goyawa Spark baya,ya kira Naila tana dagawa sai masifa bani ba ke tunda baki San me kike ba,Ina soyayyar taki da kike Masa? Naila tace ta Kone kurmus na kankare kanzo na watsar,wai da zaka ce Lallai na hakura kana da Badon ne ko naka ne jikinka ne,ku kyale ni na huta na warke wlh bazan iya ba,Bana warkewa ake sake yi ni baza a tausaya min ba,Mohsin sakkowa yayi ya dawo lallashi da kyar ya shawo kan Naila ta bude kofa ta leko a hankali,Ido biyu suka yi da Spark. Suka tsaya suna kallon juna sai kace Wanda suka Shekara basu ga juna ba,tace Ina sonka Baby Dan jikinka gwanin birgewa kamar kar na daina kwanciya amma Hallare ta hanani naji dadi,ana ta Amarya Amarya amma Kuma Amarya Ina, yace kin fiye gaggawa sau nawa aka yi kwata kwata uku kacal amma kece kike complain,har 3days nayi ban taba ki ba good 3days kawai dan ki huta,ba wai Dan bana so ba fa, karki tunanin magani nake Sha na iya hakura,ba maganin da nake sha,Naila ta kalle shi tace to ya zanyi yanzu dai Kaji haushi? Juyawa yayi zai tafi ta rike shi da sauri tace I'm sorry,wlh Ina so kaji dadi kasawa nake yi zafi,Spark ga saurin fushi yace yanzu dai akan haka kike kulle kofa kina buya? to ki daina ki sakata ki Wala kiyi amarcinki. Naila tace to ayi amarci haka ba Yar tabe tabe,ta bashi dariya kawai ya danne yace a'a kiyi ta hutunki,kawai ya wuce bedroom dinsa ta biyo shi,fushi kayi wai? akan me? Dan Allah ki rabu Dani,abinci Yana Kitchen kije kici to ki daina buya kina dakko drinks kina sha indai Spark ne bazai Kuma taba ki ba,Naila tace ahhhh to wa zaka taba me kake nufi? Files ya kwaso da yawa da laptop ya dawo Palo ya zauna da biro Yana ta aikinsa,duk da Yana so ya shareta amma aikin ma ya kasa yi sai dama dama yake. Yana kallonta taje tayi wanka ta chakare cikin riga da skirt na atamfa ya mata masifar kyau Sabuwa gal na lefe tana kamshi ta fito,ta wuce kitchen harda Jan gashinsa ba tare data waigo ba tayi gaba,ya bita da kallo har ta shige kitchen ya kasa dauke idonsa. Take away ne lafiyayye ta zauna tana ci tana kallon film,har ta cinye abincin bai kalleta ba,abin ya dameta sosai Yar yabawa ba ayi ba,Baki ta turo gaba tayi tagumi,yaki kulata har wayarsa ta hau Kara,ya duba yaga Mummy shi ya manta ma gobe Dinner, ya daga Dake yau anyi fada da Amarya ya tsaya ya Dade suna ta hira da Mummy harda dariya,tace gobene dinner saura kaki zuwa,Yace Allah ya kaimu,tace jibi daurin aure da Kai Amarya,Spark yace da tariya dai wanne Kai Amarya Kuma,Mummy tace to da tariya tunda Kai komai nayi ban iya ba,yace Allah ya kaimu. Yana waya bai ma San Naila ta dawo jikinsa ba ta Dora kanta a kafadarsa,ya janye kafadarsa,yace mene haka yanzu ina tabaki ki fara kuka ki daina zuwa jikina ki rabu Dani ki huta,hutu kike bukata na takura miki abeg you ki huta abinki, Naila tace shike nan daga naji zafi na nemi hutu ba uzuri ba komai,har yaushe aka kawo ni gidanka,ban San kowa ba a garin Nan bani da kowa nace Ina sonka naji na Gani aka baka ni shine kullum Ina yarda Dan kawai na nemi hutu naji tsoro na buya sai kaji haushi ko sati ma sai gobe zan cika sati a gidan Nan amma har ka fara nuna min....ta fashe da kuka....tausayi ta bashi yace to ba fushi nake ba so nake na baki space ki huta ki daina Jin tsorona kina kulle kanki a daki ki kwana ki yini baki fito ba,idan akace nine silar Hakan ai bazan ji dadi ba,nafi so kullum muna cikin farin ciki,nasan Ina takura miki da takura shi yasa tunda ta Kai ga haka ai ya dace Kuma na hakura ko da zan cutu,idan nace normal zamu na romancing etc bazan iya hakura ba ne,Kuma ni ba fatana ko yaushe naga kina kuka ba,bana son korafi ni,Ina zuwa kullum sai munyi jayayya munyi kokawa an Kai ruwa rana ina dalili Naila. Naila tace wannan tace wancen yace shi ba haka yake nufi ba kawai ta huta shi dai bai sake tabata,ta damu iya damuwa,har ya gama aikinsa sai wurin 11pm ya gama aikin tun 8pm yake Abu daya,sabo da kar yaje kwanciya ma yaji Yana son sex. Naila taje tayi Shirin bacci ta fito tana ta jiransa tana Jin bacci taki yi,shi take jira kawai har sai da ya gama. Yace tashi mu tafi tunda baza ki kwanta ba,zata wuce gaba yace tsaya a baya tabi bayansa suna shiga bedroom ya kashe light tace da kayan jikinka zaka kwanta yace ae,ya kwanta ta kwanta kowa a gefensa yace karki dawo jikina Kuma kiyi ta hutawa. Naila a ranta tayi dariya sai nacin fadar tayi ta hutawa yake wannan ya tabbatar haushi yaji. Yau da kyar yayi bacci,ita kuwa bacci me dadi ma tayi,ya sake Jin haushi ganin har makara tayi,da sauri ya shirya ya wuce Office mutumin da ya dauki hutun 2mnths ko sati daya tal ya dawo aiki. Naila tace Office ya tafi ban sani ba,wannan anyi Hariji ya dawo ya dinga ta yi ya zanyi zan daina kukan,haba daga Dan Abu. Aikinta ta gama ta karya ita daya ta gyara bedroom dinsu sauran kuma Yan aikin suka yi,tana zaune da guntun wando Short da Yar riga tana kallo sai ga Goggo,tace Ashe da gaske kaka yake yi,ta bude kofa Goggo ta shugo da Leda viva ta magungunan gargajiyar su,Naila tana ta murna Goggo tazo tace Goggo zauna, Goggo tace Naila rashin kunya timbir haka,Naila tace ai Dan kece da wasu ne kafin na bude ai zan sa Hijab,taje ta kawowa Goggo kayan Kari ta hada mata shayi me kauri ta soya mata kwai da dankalin turawa,Goggo ta cika cikinta taf sannan ta gyara zama,tace gidan Nan yayi Naila Ina zamu bari wata ta shugo idan ba kaddara ba,Naila ki rufawa kanki asiri idan ba so kike mijinki ya fara neman mata ba. Naila tace Goggo wlh da zafi,ga abar katuwa,Hallaren tayi girma Goggo zafiiiiiii,Goggo tace to ai shine abin so Naila,shine cikakken namiji Wanda idan ya kira sai an amsa. Mata nawa akan ta mazajensu karama ce suka gudu suka kashe aure,wannan Naila itace take kashe auren mata da yawa suke tafiya neman me babba,ita ake so,a hankali zaki Saba,duk muma munyi da haka muka Saba,Ina fada miki zaki ji dadi Nan gaba kadan,ki kwantar da hankalinki ki daina raki da kwailo,Maza basa son korafi. Haba Naila Ina ganinki me wayo jaruma,da yawa suna Jin zafin kafin su Saba amma suna jurewa su hakura ba kuka,ba korafi ba tashin hankali da kulle Kai a daki,idan kinki ji Kuma Kinga mijinki dai irinsa mata ke nema matan banza suna Nan a gari,wata zata kwace miki miji a waje ko ya fada neman mata ko ya miki kishiya,Naila tace Allah Goggo? Goggo tace ae Naila ko so kike wata tazo ta shugo wannan kantamemen gidan Wanda bama fata. Ki rufa mana asiri ki rufawa Hashimu Dolo asiri Naila,ki bawa mijinki abinda yake so,wannan cinyoyin Naila ki dinga bude Masa,idan yace ki bude ki bude,uban mene a bado din nan ne haba Naila Ina zaki bamu kunya ki Bada mata,Ki daure idan Yana so ki jefe shi da Badon nan Naila,Goggo harda tafa hannaye tana mika hannaye tace ya Ilahi kukan uban me zakiyi Naila,Ina ganinki kamar wayayya ashe banza ce raguwa,duk tashen da kika yi Naila,duk gidan yarin da kika je kika Sha wahala sai ta bayar da Bado ce kawai zaki kasa,idan kika fara Jin dadi wala'allah sai kin fishi naci,Naila taji fadan Goggo tace yanzu Goggo sai ya min kishiya? da gudu ma kuwa,dama kishiyar ce da sauki neman mata nake jiye miki Naila. Kinga tashi muje Dan ubanki yau Dan iskan Badon sai ya warke muje,Naila tace ai fa naji sauki bai Kai na farko zafi ba,Goggo a na karshen nan da kaina nace ya shiga sai naji zafi Kuma ban San nace ba wlh dadi ne ya kwashe ni,Goggo tace ai kin kusa ma Naila ki daure kadan kinji,idan ya dawo ki lallashe shi ki bashi ya samu nutsuwa,ba na so yasan nazo ma,Muje kitchen a fara tafasa wannan zama zakiyi a ciki,suka tafi da Naila, taji kishiya duk ta rude. Ranar yini Goggo tayi tana gyara Naila,ta sa ta shiga ruwan magani ta zauna,ta Bata wani ta Sha,ta nuna mata yanda ake yi sosai zuwa 3pm ta bar gidan ma ta tafi gidan wata Yar uwarta a Nan Suleja gobe da safe ta koma kauyensu,Naila ta Bata kudin mota har da na kashewa da na kaka ma. Kafin Spark ya dawo gida ya dau kamshi ta ko Ina,ko wanne lungu da sako sai da ta turare ko Ina,da kuwa indai Yan aiki basu yi ba baza tayi ba sabo da kukan wahala da take yi bata hasala abin kirki,yau kuwa toilet dinma kamshinta daban,tazo tasa waya a gaba ana tsara girki ta gama kwalliyar girkinta da love da wacce tsiya,5pm take tunanin dawowarsa ta sani tun tana gida yace 5pm yake dawowa,amma tace nasan fushi yake yi bari na bari idan nayi Sallar magriba sai nayi wanka,Sai da tayi har Sallar Isha bai dawo ba. Taje tayi wanka ta saka wani guntun wandon fari da Yar riga me gajeren hannu,gashi ya Sha gyara ko Ina kamshi take yi,tana gama ta nufo Steps Yana shugowa,mamaki tayi ganinsa da wata shigar daban wacce ba da ita ya fita ba,Shadda ce me tsada ya saka wata ita ba fara ba ita ba golden ba,ya shugo Yana kamshi,wankan na daban ne wannan,lalacewa tayi tana kallonsa,yace wai Baki shirya ba? tace Ina? Dinner din Mummy,Ina Amaryar zanje Dinner,satina Daya fa yace to me kike a gidan,ki shirya mu tafi kawai idan kin zauna ma me kike yi,ga Abinci to Kaci kafin na shirya,yace na koshi ni,tace wai mene haka Dan Allah,idan na dawo zanci to,tace to ta juya ya fisgo hannunta ta dawo ya rungumeta yace ko a fasa ne? tace muje mana Mummy guda tana aure,sama ta haura ta fara shiri kamar itace amaryar,tasan bazai kaita make up ba baya so,da kanta tayi tare da daurinta,ta zabo Leshi kalar shaddarsa,tayi kyau sosai da sosai,sai yaji baya son ma fitar Sam. Amma haka ya daure ta karaso mayafin a hannu,Murmushi yayi yace kinyi kyau,tace hmmm kawai tana murmushi,kulle ko Ina yayi ya rike hannunta suka tafi,mota ya bude mata tashiga shima ya shiga Yana driving da kansa yau suka bar gidan. Tun kafin su karasa suke Jin tashin kida mata kuwa kamar anyi ruwansu,Yan mata zawarawa,matan aure duk gasu Nan,Basiru Kusa Ango,Naila kamar Bata San da auren ba bayan itace take bada kudin,komai me tsada Basiru Kusa ya saka,ya Sha kyau gashi me Jikin kiba ka rantse Alhajin gaske ne. Mummy taci make up ansha hular gashi doguwa ga dauri an mata me kyau, kowa yasan tayi kyau ba karya,komai na Yan gayu,kalar kayan angon ya dace Dana Amarya,su Mima sai barin Naira ake yi,Dangi kuwa ko Ina sunzo,har babban yayan su Spark Khalid da matarsa suna wajen. Spark Yana shiga da Naila Khalid yace Shegen kaya wlh nasan za a rina,Spark ya karasa suka gaisa yace Naila ga babban Yaya,Naila ta gaida shi ya amsa da fara'a hausarsa Khalid Bata fita sosai sabo da aikin sojansa a can Lagos yake,yace karki biyewa yaro fa bashi da kunya,yarinya ce ke da kuruciyarki karki yarda ya Baki ciki da wuri kinji,Naila a ranta tace babban Yaya guda ana ta cewa shine me hankali,yace wlh gaskiya ne ba karya wannan yaron na Sanshi tun Yana yaro,Spark rada yayiwa Khalid yace mene haka Ina lallabawa zaka sa taji tsoro,Nan fushi fa nake yi so nake taji tsoro ta bani Kuma kazo kana yaga ni,yawa kake,Rafeeq ne ya zuro Kai ya hada da nasa Inda suke radar wai sai yaji shima,Khalid yana dariya yace Kai shege Banga laifinka ba ka Mori sadakinka,Spark yace na fara Dora Riba tuni kwana nan zan fara cin Ribaa,ribar sai ta ninka kaga na shiga Ribaa Kuma. Misam ne yake ta sintiri a wajen ya kasa zaune ya kasa tsaye kawai sabo da Chika tayi saurayi sun fita waje suna ta zanje da wani Dan matashi,shine yake ta zuwa Yana lekawa ya Gani ko sun gama zancen amma sai ya gansu tare,fitowa yayi daga ciki yazo ya samu Chika ya Bata rai yace ke me kike yi a nan,ni bazan yarda da wannan ba an bani ke Kuma kizo kina cin amanata,saura kwana nawa bikinmu saura sati daya amma kina kula wani ya miki kyau bani mukullin motata,Chika Kuma motar Misam tana wajenta ta mika Masa key din ya fisge kamar gaske,Mutumin matashin yace amma baki da halin arziki,yanzu bikinki saura sati daya kika ce min Baki tsaida miji ba,kin Bata min lokaci,har mota ya baki kike jawa,me yasa Baku da Amana ne Mata,Chika zata yi magana yace dakata wannan ko mijinki ne naga alama zaki iya cin amanarsa,ba a haka dani,nema cikin nema,Chika tace karya yake wlh,ga zahiri na Gani tunda yace ma ki bashi mukullin mota Kuma kin bashi jikinki na tsuma, ya ja tsaki ya juya ya koma ciki,Misam yana ji ya labe Yana ganin sunyi baram baram ya koma ya zauna wajen Rafeeq. Chika ta dawo ciki ranta a bace ta samu wuri ta zauna ita Daya,Misam ya kalleta suka hada Ido ya tuntsire da dariya ya mike yaje ya ajiyemata key din motar a table dinta ya koma ya zauna,wajen Rafeeq,Rafeeq yace ga wata nan ta shugo a'a'a kiriga wannan ta Shekara sittin ta bangaren Mummy ce wannan amma fa ta tara duwawu jibgi,wai wai wai Misam wannan ace Kuna sex tana riding on top Dinka,Misam yace Kai dai ka daina Bada misali a kaina,to ba Kaine Dan iska ba,Kai mene to yanzu tunda ka zauna kake kallon mata kana gulma,wa yace suzo su bude Jikin ai talla suke,wata tazo wucewa yace Yar tsila sii sii,budurwa ta rasa a Ina ake mata Dan kira ,Misam yace a haka zaka kare wlh,suna dariya,yace wai Spark harda wani kare duwawun matarsa ko uban me zamuyi da shi oho cewar Misam,Rafeeq yace ko ta uban waye sai na kalla ba ruwana, ba ni nace su sake su su fito ba,bari na tsokani Spark,kasan Allah ba a wasa da Spark akan matarsa idan ba so kake ya kwace jarinsa ba,Kuma wlh naji yace ya siya Maka mota ka kyale shi ya baka motar Nan lafiya. Rafeeq yace ai sai na tsokane shi Mayen mace ,yarinya sai tunani take ya kure mata maleji wlh rannan da naje ta bani tausayi,sallama nake bata sani ba,Kuma Ina kallo tana hawaye a boye,Misam yace ni bana tausayinta wlh dama yanda suke ta wani fitsara su ga masoya. Rafeeq ne ya tashi sai kallonsa mata suke yi suna so ya kyasa ga wanka a wajensa ba a magana,wajen Spark yaje Inda daga shi sai Naila a zaune yace Yaya baza ku Dan shiga fili bane bani aron matarka muje muyi liki,gwara na samu Yar rakiya kunyar mata nake ji sun zuba min Ido,Spark ya kalle shi kawai ko kulashi baiyi ba,Mummy Amarya ana fili ita da Ango har rawa take yi tana chashewa a gaban mutane da girmanta,Rafeeq da Misam sai dariya suke,Rafeeq burinsa ya cika mata har sai da Ya gaji da kallo sannan yace bari na tashi na tafi gida yau idona ya samu sinadarin karfin gani,Misam yace sai gobe Malama Ikramatu zata zo,Rafeeq yace ai gobe kasan Allah duk wani sa Hijab dinta sai naga kirjinta gobe,Misam yace indai ba riga zaka cire mata ba ai da sauki,yace bazan cire mata riga ba ni ba irinka bane Dan iska,amma gobe Ikhram take ko sai na cire mata Hijab wajibi ne a zaune take,zan gani kalkalar da take har Jikinta akwai kalkalar ko babu. Misam yace Allah ya shirye ka,ni kaini gida yau a gidanku zan kwana,ba Bariki kenan?Uwar Bariki sabo da nace ka kaini gidanku. Naila da Chika ne suka kebe gefe,Chika tace ya amarci? Naila tace tsakani da Allah bazan iya boye boye ba ban iya ba,Chika da zafi wlh harkar nan da zafi,Chika tace ya Kai cizon kunama? Naila tace ai gwara kunama goma su harbeki lokaci guda,Chika tace mu ba ruwanmu indai za a Saba zamu bi layi kece dai raguwa,Naila tace Allah ya nuna mana,Chika tace Ameen,ya kika ga shiri ya hau gobe Basiru zai gwangwaje,Naila duk da ta zubar da maganin Kaka sai da ta ajiye na Basiru har da over dose za a yiwa Basiru sabo da ya tsumu sosai ya dagargaje Mummy. Spark bai dade ba yace su Koma gida suka tafi Yana ta Dan fushinsa Naila duk ta damu,suna komawa ya zauna a Palo,tace abincin Baby kazo Kaci baka ci komai ba tun safe,yace like you care,kin damu dani ne,Naila tace Dan Allah Kaci baka ci abinci ba,yace bazan ci ba na fasa na gaji ki rabu Dani kawai kije kiyi ta hutawa,ba Kya so na taba ki bakya so nazo kusa dake,ko yaushe complain kuka,bayan ki,kafafu waye waye ciwo ko yaushe, sai abinci zaki dameni sai naci ga babban abinci kin Hana,Naila tace to kayi hakuri zan yarda na yarda na daina kukan zan jure,amma Kaci abincin yace zanci amma in one condition sai na samu Bado,Naila tace amma da ka fara cin abinci,yace a'a ni ban yarda ba in kina so naci sai mun fara shiga bedroom naci Abincinki sai na dawo muyi maganar girki,Naila tsoro ya kamata ta daure tace amma da anci abincin yace mu fara zuwa naci abincin tukun sai na dawo wajen girki,bakya ganewa ne,abinci zaki bani naci sai na dawo wajen girki,Naila a sanyaye ga tsoro tace to shike nan muje,ya tasa keyarta gaba tana Jin tsoro tace ga abinci baka ci komai ba,yace muje dai,bamuyi wanka mun canja kaya ba,yace zamu yi na tsarki duk wanka ne ai sai mu hada Dana sabulu. Maganar Goggo ta tuna Banda korafi da jayayya za ayi kishiya, Yana ta boye dariyarsa yaci nasara,bari na cire miki ma ya fara tayata duk ya cire ko Dan kunne bai bari ba,Jikinsa har rawa yake, Naila tana danne tsoronta yace calm down okay bafa yaki bane ke kin San sai nasa kinji dadi tukun,Naila tayi zuciya tace ke ki fara mana Tantiriya dake,rungume shi tayi Yana tsaye,ajiyar zuciya suka sauke lokaci guda a tare,ya shigar da bakinsa cikin nata,suka fara Murza juna,Boobs dinta da suke a cike bulbul ya kama ya fara sarrafasu,Naila sai lumshe Ido Kuma,har mamaki take bashi a farko finsa zakewa take yi,da kanta ma take gogenta,ta zauce ta fita a hayyacinta,kafafunsu sun Gaza daukansu Saman bed suka fada,Naila tana Sambatu Yana sa baki a bado Kuma sai ta fara wash....wayyo...shima sai wani yabo yake har ya samu a nutse ya shigeta Yana shiga tayi Kara,a hankali tace zafi....Bata bari yaji me take cewa ba amma cewa take zafi zan mutu,Bai gane yaren da take ba amma an samu afwa bata yi kuka ba sannan bata ce ya daina ba ta gaji,a dole ta hakura, amma kafita ta Sha matsa sabo da zafin take rike katifa Kam,Naila taji wuta dole ta fara wash...sai yaji dadi wani Kara Masa kaimi take yi ,ya tsani ayi dankam kamar gawa,tunda ta fahimci Hakan sai kawai tayi ta fada tana Nishin wahala,yau Spark yaga kokarinta ta bashi mamaki sai da ya gamsu matuka ya kyaleta,Naila sai da ta huta tace wayyo Allah aure ban san haka kake ba,Kafafu ta bude tace fifita min da Baki, ka surfe ni yau,na Sha sissika da surfe,Spark yace zafi? Naila tace ba abinda babu,da zafi,da azaba,da turiri,da huci komai akwai,Dariya yayi yace ban taba Jin dadi ba irin yau,ai ni sai yau ma nasan Ango ne ni,Naila tace uhmm...ba dole ba...da Baki ya dinga aikin fifita Yana Hura iska,tun Naila ana Jin salama da sa'ida sai ta koma Jin dadin abin,sabo da yana ta wasa da boobs dinta,tunda yaga ta fara mimmikewa tana makalkale shi,sai da ya tsaya da Baki ya jiyar da ita dadi,sai ga Naila tace da haka kake kullum ai da bazan gudu ba,idan na gama Shan zafin sai ka min fifita,yace to amma kin Dan fara sabawa fa yanzu ranar farko Dana biyu na isa na taba bado ko da harshen ne kuka zaki yi,Naila tace na matsu na Saba nima na huta,in kika Saba da to ya kenan? Naila tace za aci uwar Saba sai mun balla gadon Nan ranar,dariya yayi yace Allah yasa,yace abincina,tare suka yi wanka suka fito,suka ci abincin daga Nan suka kwanta a Palo suna kallo suna hirarsu ta masoya. Washe gari aka daura auren Mummy da Angonta Basiru Kusa akan sadaki dubu Dari,Mummy tace wata budurwar ma sai dubu ashirin wlh kudin Dan akuya ne sadakinta,Da Yamma har jirgi Rafeeq ya biyawa Malama Ikhram sabo da jaraba,shi yaje da mota ya dakkota tana shiga motar yace zan danyi ganganci da ke Malama sai dai kiyi hakuri ya dinga tafka gudu da ita a mota kamar zasu kife,Ikhram ihu ta dinga yi a mota,wani abin idan yayi sai dai kaji kan Malama kummm a Jikin glass din mota ko ta rufta kasa,Kafin ya kaita ta Jigata sai haki take tun tana ya subhannallah har ta daina ta koma ta rike Rafeeq Kam. Rafeeq yace Alhmdllh Allah ya Kara wuta ya hantsilo da ita ta fado jikinsa,tace wai kwaya ka Sha ne Dan Allah zaka kashe ni,Rafeeq gangarewa yayi ya taka birki ji kake Kuuuuuuuuu kyaaaat....Malama ta fashe da kuka,Rafeeq ya kalleta yace sakar min hannu,da sauri ta saki damtsen sa data rike ta kanta sabo da wahala,kasan motar ya duka kamar zai dakko abu Hijab dinta ya tattaro ta kasa ya fyalle shi sama ya cire lokaci guda, yace Dan Allah ki dinga Shan iska haba Malama Ikhram,vest ya Gani a Jikin Malama da wando dogo tight ta tsuke ta dame,kirjinta sai shining yake,yace Kai Malama dama haka kike,wanne club zaki je? Ikhram kunya taji tana kokarin kwace Hijab dinta yace me zan gani Malama Abu hani'an haka,bra dinta ya kalla yace number nawa ce a Uba uban wannan kaya haka,Ina zaki da su Yar karama dake sai fuska kuyas,Uhmm Maida hijab dinki karki kwana kina min Alqunutu,ya sa mata Hijab din yace kiyi hakuri,ya tuna karyar Spark sai ya tafkawa mutum rashin mutunci yace ba yinsa bane Aljanu ne,shima yace Ina da aljanu dama watarana sai naji Ina so na Kalli mace tsirara,Malama ta zaro ido dan ita dai bata gane wannan Rafeeq din ba. Motar ya kunna ya tuka a hankali suna tafiya,Malama ta zama gunki a mota,tsoro ma ya kamata ko Yan Yankan Kai ne,Yana driving Yana chating da Misam yace naga Kirji naga Malama da Shirin club akwai lauje cikin nadi Malama Ikhram dai ba Malama bace Kuma sai nabi diddiginta bazan taba yarda ta bar garin Abuja ba sai naga Ina ta dosa,Misam Yana ta dariya. Mummy kuwa da mata Yan uwa maza da mata an hallara Malama kawai ake jira,daga wajen Kuma za a kai Mummy dakin mijinta,Shi Basiru ma ya matsu domin tuni Chika ta bashi tsumi ya Sha,a haukace yake Mummy yake jira Ido rufe. Yau Sadakar Bakwai shi yasa banyi da wuri ba A dinga sharhi pls. AsmaBaffa [1/1, 12:04 AM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 101-105 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Mom Khalisat Zainab Usman Maman Samha Rukey Mu'az Rafeeq yace ke Malama a haka zaki je wa'azin sangalalin hannaye a wajen tumbir cikin Hijab,Ikhram ta Harare shi ta jawo carbinta a jaka tana ja,Rafeeq yace a wanne gari kike ne da zama? Malama tace bani da gari zaman kaina nake,Rafeeq yace zaman kanki? Karuwa ce ke? Ikhram tace idan zaka biya me zai Hana ayi da Kai,yace me yayi zafi ni ko nono ban taba tabawa wata ba tun na uwata Kuma tana yayeni shike nan,Ikhram murmushi tayi tace ai yaro ma Yana Shan nonon uwarsa Yana mulmula daya Ashe kaima ka Dana,Rafeeq yace sosai kuwa ai shi yasa kika ga na iya hakura da na matan banza to na Sha na uwata na koshi. Malama tace uhm Allah ya amshi tubanka,yace Ameen,ke ya akayi kika hada kaya haka a fuska Kuma ba kama,Malama tace idan so kake ka biya a baka ka Sha,Rafeeq a ransa yace Malama Yar iska ce ashe yanzu da zan biya sai kaga carbi a kasa,yace Ina da aure matata ta isheni,Malama Ikhram tace wa'azin yau har da Kai a ciki,fatan kana gingering dinta,Rafeeq Malama ta birge shi Yana son me zancen iskanci shi yasa Naila take birge shi akwai subutar baki,Sai yake ganin Spark yafi kowa sa'a,shi indai za a dinga kauce hanya to ai ya gama kure karshen iskanci,Malama satar kallonsa tayi tace time yayi fa,sannan masauki na Kuma a Ina zan kwana? Rafeeq yace gidanmu mana tace to,Allah ya Maka albarka,yace ke bakinki har tsarki ne da shi zaki ce Allah ya min albarka ba abinda kika iya sai zancen batsa kice wa'azi kike,dariya Malama tayi tace to da na dinga zancen iskancin a banza fa ai gwara nayi me dalili,duk yau sai Kun koma gida Kuna neman mace Ido rufe yau chaji zanyiwa ko wanne me sauraren wa'azi,Rafeeq yace ai sai kice muzo da condoms kowa a jikinsa. Spark kuwa yana kwance zaiyi bacci yace da Naila Baby ki shirya kije Walimar ku yau malamarmu zata zo ki bude kunne ki ji ki dawo naga wa'azin nan yau nasan anji wa'azi, ga key Nan ki Kai kanki ko driver ya kaiki,Naila tace zan Kai kaina. Shiryawa tayi Yana bacci ta Sha gayu cikin Egyptian gown blue taji ado rigar kamar balarabiya haka ta fito,ta sa takalmi me tudu da jaka golden kalar adon rigar,Key din motar ta dauka sannan ta Dan hau Saman bed din ta masa kiss a Saman lips,idonsa ya dan bude kadan,tace zan wuce? Ayi driving a hankali,ko dawo da wuri tace to karfe nawa? 8pm karki wuce haka,tace Inshaallah bye ta juya ta fita ya koma baccinsa sabo da jiya bai bari sun yi bacci ba. Naila yau an zabi mota iya mota an shiga ana tuki harda yin video a mota tana Jin kida irin dadi ya Kai dadi ana hutawa,Mohsin ta turawa tace ya kaga Yar gidan Hashimu Dolo,Mohsin Yana duba Whatsapp ya Gani Yana ta dariya,ya mata reply yace nima Abba ya biya min Makkah yarinya,bana sai keta hazo Inshaallah,Ashe Abba duk talaucin da yake Shekara da shekaru Ina fama da gida wai duk burinsa ya kaini Makkah na sauke farali,Naila tace you deserve it ai Yaya,ko me Abba ya Maka bai Fadi ba Kaine komai na gidan,ka faranta musu kaga Dan ya Maka ai ba komai,Yace Baban Beauty da yaji yace wai Abba yayi wani abin da kudin zai biya mana muje ni da Beauty wlh Abba yaki yarda yace sai dai ya biyawa yarsa kawai amma shi lallai da kudinsa zanje,nima Kuma nafi son haka,dama Abba ai zai fi Jin dadi yanda ya Sha tarin nan,Chika ce take ta yiwa Naila horn fiiiiii a motar Misam,Naila tace yarinyar nan taci abinci ta kwacewa bawan Allah mota,giggiwa irin tasu hannunsu bai wani fada ba. Suna parking a wurin walima suka ji Mandiri na tashi,Mummy wai dole sai anyi kida ita,Rafeeq Yana parking da mayyar jallabiyarsa tsangalalliya wai shi yazo walima harda hula,Misam yazo tare da Wahida taci gayu sosai gata kyakyawa,Chika tana ganinsu ranta ya baci yace wato ta bar Spark ta dawo wajen Misam wlh ni uban yarinya zanci ba irin Naila bace. Naila ce tayi parking ta fito,Rafeeq yace uhmm kaga matan manya,dariya Naila tayi taje suka gaisa,Misam yace kinyi kyau gaskiya,Naila tace zanyi recording na kunnawa Yayanku,Chika ce ta fito Chika ita riga da skert ta saka wasu na larabawa Wanda ko ya kayi motsi sai jikinka ya kama rawa,Misam Yana kallonta ya hadiyi mugun yawu,Rafeeq ya radawa rikeni rikeni cassava ta motsa,Wahida tana jinsu a kunnenta,tace wlh halina daku duk Yan iska ne Family wannan gadon Zeenatu ta bar mana masifa,Rafeeq yace Ke ki rantse ba a Shan mintin ki? Wahida tace na rantse yace karya kike ni da na Ganki da idona a motar sabon saurayinki, har horn na miki na haske ku da fitila,Wahida tace tace Body no be Zuba Rock,Naila ta kalla Dan ta cusa mata haushi tace tunda Spark ya daina romancing Dina na shiga garari. Naila tace lie lie wlh ko da bama tare baki isa ya tabaki ba bare Yana so na tun lokacin me zai ci da ke,idan ma ya tabaki kince da,to yanzu fa? Ko kallonki zaiyi ma,sai dai hakuri yarinya kafin na fito ma sai da na Sha madarar Nido ya Sha juice,Malama Ikhram ta zagayo ta fito daga mota tana Jin zance ta karbe tace juice dinma me bubbugowa a lokacin,a tabaka ya fito wannan sai ikon Allah waye ya isa ya kirkiri wannan,mazajen babansu ne yayi ruwan,ke baki da kunya a gaban mazan kike wani body no be Zuba Rock duk yan iska ne mu,a gidan yari muka yi degree ki shiga hankalinki,Chika tace na so,bana so ma nayi magana sabo zan iya Marinta a wajen,ke Spark ne zai taba ki,Naila tace ke badan Ina da aji ba yanzu kin isa ki min magana,to yanzu ni bana harka da Yan mata nafi karfinku,da masu karbar Hallare nake yi kullum sune dai dai ni. Malama tayi ciki tuni tana duba agogonta,tana shiga kowa Yana jira yaga babbar mace Malama sai aka ga Yar budurwa yarinya,Mima tsaki ta ja tace yanzu wannan ce malamar, Kai amma Rafeeq kawai Yan iskan yara suka taramu a Nan,Mummy da Yan uwa sai kallon juna suke suna tabe baki,gaba daya abin ya sire musu Yar cikinsu,Mummy ranta ya baci ta tsurawa Rafeeq Ido kamar tace a dawo mata da kudinta data biya aka dakko Malama har kyauta tayi Masa,Baseeru Kusa kuwa shi a matse yake sosai baya son wa'azin shi burinsa a Kai Amarya Naila ta shiga ta zauna,Wahida ta zauna a kusa da ita tana Jan tsaki tana jefar da magana,talakawa anyi clean anzo Abuja,Naila tana jinta ko kallonta Bata yi ba. Rafeeq da matasa duk sun zauna,Malama ta karbi Speaker,anyi tsit ana jiranta,yace dan Allah Mata su ware gefe daya Maza ma haka,ba Wanda yayi motsi,Rafeeq tayiwa Dan kiranta da ta Saba siii siii hey....ya juyo ya kalleta tace saita musu zama wa'azi muka zo ba Party ba,fito ta yiwa Chika tace tashi Chika ki ware min mata,Chika ta mike duk girman matan wajen da masu kudi tace a tashi a ware,Maza kuyi chan,itama ta samu saitin Misam tayi Masa fito tace Maza ku kama kanku,Rafeeq yace mu ga kugunmu ga na mata,Kamal yazo wajen Yana ta dariya yace yau sai bari naji wa'azin nan me za ace. Malama taga duk sunki tashi tace zan tafi wlh na fasa,Rafeeq yace karku jawo mana masifa Malama zata tafi ku tashi ku koma can shi Kuma yaki tashi ya samu wata ya makale a kusa da ita. Mima ce tace ke dalla bama son iyayi kiyi abinki a haka duk Yayanmu ne Nan sabo da haka ko wani kika ga ya rungume wata to Yar uwarsa ce,Ikhram tace abomination....haramun ne,Amarya wani takaici ya isheta,Chika tace Malama fara aikinki idan sunji ruwansu. Taro ta bude da addua sannan tace tana wata kalkala kamar zata yi amai sabo da larabci Alhmdllh wato ainihin naga Amaryar ma babba ce haka angon ma ba laifi,Allah ya Bada zaman Lafiya,Mummy tace Ameen,Rafeeq ya fara boye dariya ganin Angon idonsa yayi ja sai kallon Mummy yake kamar zai cinyeta ko kunya baya ji sai kace ya samu tv,text ya turawa Misam yace Kalli Ango dan Allah. Misam Yana karantawa ya Kalli Kalli Ango Bai San sanda dariya ta kwace Masa ba,su Arham duk suna zaune mata San nan kowa yazo gasu da shegen yawa. Rafeeq ya sake turo message yace Allah yasa Mummy tana period yau,Misam yace a'a ai itama so takeyi kaga katon bahon data siyo da naje jiya a toilet dinta na ganshi wai tsumi takeyi tana zama a ciki,Rafeeq Yana duba waya Yana dariya yace ai dole sai da liki ta dinga Dan like wajen, Malam Ikhram wa'azinta ta fara sosai kowa Yana jinta gaskiya take fada Sosai game da aure da abinda Allah yace,da Kuma duk wani sharudan zaman Aure,ta jawo Aya da hadisi ta fassara,har ta gangaro yanda ake tarairayar miji,Rafeeq wayarsa ya Maida Aljihu ya nutsu,duk mazan nan suna Jin ance wai ake kula da miji ne? Kun San komai Yana tafiya da zamani,karki kice wai ke tun daurin dankwalin zamanin Da can da kika iya shi zaki yi a yanzu,Inaaaaaa Sam Hajiya an barki a baya,Zamani zaki shiga kema duk abinda zamani yazo da shi da haka ake tafiya. Idan sabon daurin dankwali ya shugo to kar abarki a baya waje cikarawa me gida shi,haka sabon dinki,da yawa ana siya mana sutura me tsada amma sai ki dinga kallon ai kin girma kin tsufa kina da yara sai ki kaiwa tela ya miki dinki made in Da,wata shegen son kudi miji ya baki kudi kiyi dinki na Gani na fada sai ta rage ta bawa wata kawai tayi mata me araha marar kyau,ko bakiyi kwalliya ba Hajjaju matukar dinkin ya hadu wlh sai kinyi kyau a ciki shape dinki ya fita,amma kinje kin Masa dinki sai a hankali zaki ga sai a hankali. Chika ce ta daga hannu tace Ina da tambaya Malama,Na'am wai ya akayi ne gashi Ina daukan wanka amma mijina baya yabawa Kuma Ina kokari nayi,Ikhram tace wankan Bai Kai wanka bane,ai indai kinji miji Bai yaba ba duk da ana samun Wanda ko zaki yi basu yabawa to amma Mafi yawa wankan da akeyi Bai Kai wanka,kiyi wanka kamar zaki je Dinner ki Gani karya yake wane shi sai ya yaba. Sannan mace ta zauna ta lalata kanta wai har sai tayi aikin gomnati sannan zata siyi sabulu me kyau wlh baki hadu ba,in har kin hadu karya yake ya hanaki shi din banza,ke kike da idon gari ba,idan kina biyayya,kina hakuri,kina gyara kanki in and out wlh lungu da sako,tsabtar jiki,gida,sutura da komai sannan kina cikawa da daukan shegen wanka ki Gani ya isa ya hanaki kudin sabulun,sannan mu mata muna zubar da darajar mu da kima ta ya mace shi yasa muka fi samun matsala mu hausawa,girman Kai Yana cutar damu,kinyi laifi baza ki accepting ba,hakuri kinfi karfin kiba namiji,sannan ta rashin kulawa ta matanmu,kina fara yin yara sai gaba daya hankalinki ya koma kan yaran ki kyale mijin naki,komai an daina,Yar shagwabar ma babu,duk kin ballagazar da kanki. Kishiya kaddara ce amma ana so idan anyiwa mace ta tabbatar cewa idan wata ta shugo ba abinda zata nuna mata,ba abinda zata yi Wanda ita bata riga tayiwa miji ba,amma Baki San bacin ran me gida ba naki San farin cikinsa ba,ko baya ganin abinda kike yi karki fasa kiyi iyakar iyawarki ko bayan ba ke sai yaga amfaninki,Kuma wani baya yabon mace a gaban idonta amma a bayan idonta Bata sani ba duk Inda ya zauna sai ya yabeta tana da wani matsayi a wajensa Wanda ita Bata sani ba just Kinga naya yabonki kin damu ko kin daina kulawa da shi Baki San Kuma a ransa bashi da kamaki. Maza yawanci haka suke ba sai an fada miki ba amma ke Baki sani ba Ashe kece on top,ke Kuma kina Nan kina zage zage baya sonki yanzu ai kaza kaza a garin haka duk ki watsa kanki a wajensa,Sannan mace ita fa Yar kwalliya ce da gyara duk kyan mace idan ba gyara to aikin banza ne,bare yanzu an waye kayan gyaran jiki gasu Nan iri iri,ki gyara headquarter,amma kin zauna sai sanda zaki wanka zaki wanke Headquarter Hajiya baza ki haifi da me Ido ba,a kalla a wanke sau uku da ruwan zafi ga sabulan wanke Headquarter ne iri iri yanzu da masu tsada da masu Araha a samu a dinga siya. Bakya wankewa bakya gyarawa Kuma kina jira mijinki ya Kai Baki Nan wajen mahaukacin inane shi,har su Mima suka kwashe da dariya,duk ga yaransu kowa baya Jin kunyar kowa ana magana haka,amma ba ga iyayen ba ga yaran nasu kowa yayi mirsisi,Rafeeq yau shi dai Shar da shi ana zancen abinda yake so,Kamal yace bari na tashi na fece an fara zuwa wajen da zai gagare mu ji. Chika tace Malama da hammata a dinga gyarata,Malama tace yawwa a dinga aski akan lokaci,sabo da haka a Headquarter din ma ba kullum zaki dinga sakewa kina kwalkwal ba haba ba style ai ko Carlos Kya dinga yi watarana,Kamal tashi yayi yace naji rabona ni Kuma ai,Ikhram ana bayani har zaga wajen take,har tazo idan an samu ciki Nan ma ya ake kula da me gidan,har haihuwa,ana gama na haihuwa da yanda za a gyara jiki tace sai yanzu muzo tarbiyyar yara Kuma amma kafin lokacin yanzu Ina siyar da ingantattun maganin Mata sa me gida suma,su makale mata,duk akwai,da turaren musk na sawa a wajen ai Kun gane. Naila ce ta daga hannu tace Ina da tambaya,tace Malama mace zata iya saka zuma a wajen wato idan za ayi abin Naila ta nuna da baki sai ya lashi honey,Malam tace babbar tambaya na gode miki wannan ma dai dai ne. Mima kasa hada Ido tayi da yaranta sabo da dole sai da taji kunya,Naila a ranta tace duk Tsohuwar da bata ji kunyar yara da jikoki ta tashi ba muma surukai baza mu ji ba. Mima so take yi ta siyi maganin Ikhram na mata amma ga yara,haka Maman Rafeeq,da sauran Yan uwan Mima sai Kus Kus suke yi ya za ayi su siya,Misam ne yaji suna ta faman Kus Kus,wannan ta taso ta radawa wannan,yace kan bala'i Kai Ashe harda tsofaffin basa hakura. A waya ya turawa Rafeeq yace Uwar rainonka tana so tayi chaji,Yace zan siya mata ai shi mijin nata ma ba sonta yake ba sai dai a siya mata,Misam yace Kai banza ga Naila wlh ance Kakanta Yana Bada magani kaje ka samo mata ta Sha ita da mijin Wanda zai haukace mata itama maybe ta Gyaru,Rafeeq yace haka za ayi amma bana so ta haihu ni bana so ayi min Kani ko Kanwa su isheni kishi nake gwara ni kadai nayi shagwaba ta,Misam yayi dariya yace Allah ya shiryeka baka so ta samu nata itama. Malama tana gama talla tasan dama yanzu baza su iya siya ba sabo da haka mata suke yi sai dai a sirri,ai kuwa ta dawo taci gaba da bayani akan tarbiyyantar da yara,tun daga farawa su Mima suka tabbatar sunyi kuskure tun farko,sannan su kansu sun San iyayen su basu basu tarbiyya ba,Malama Ikhram tace mu da kanmu iyaye muke raba kan yaranmu,kinki tsayawa yaranki su fahimci Allah da addinin Allah,ko Kuma sunyi karatun addinin ma amma duk abinda yaro zaiyi baza a Masa fada ba,a gaban uwa yaro Yana zagi na rashin mutunci baza a nuna Masa ba dai dai bane,a gaban iyaye yaro zai dinga rawa baza a nuna Masa kunya da cewa wannan ba Abune me kyau ba a'a wasu iyayen ma da yaran nasu suke rawa musamman mu iyaye mata,mune masu tarbiyyan yara mazajen sun fita nema sai ke sai yara,ya kamata mu San Amana Allah ya bamu,Yaro ko yarinya kaji suna wakokin batsa,magana ta batsa,ta banza ta fitsara amma baza a iya Masa fada ba bare a nuna Masa ba kyau,yaro zai zagi babba ko waye bazan a Masa magana ba,aje gidan wasu da yaro sai ka gane basu da tarbiyya komai suka samu lalatawa zasu yi uwa tana kallo baza tace ya bari ba. Musamman masu kudi yaro bai San darajar komai ba zai iya fasa tv,ya lalata remote etc amma ko Harara yaro bai sani ba,yaranmu yanzu sun zama samari sun zama Yan mata amma sunga babba baza su iya gaida shi ba wasu ma kallon arziki baza suyi Masa ba,sannan wasu idan zasu gaida mutum komai girmansa Ina yini kafin ki amsa ma ta Kara gaba ke kika sani,Kuma wai abin mamaki a gaban iyaye,wasu ma kannen uwarsu ne,wasu yayyen Uba,ko Yan uwa,amma basu da darajar ma da zasu musu gaisuwa me kyau,yanzu haka akeyi ba talaka ba me kudi,wasu ma yaro sai ya dinga kwana a wani wajen basu sani ba,Yaronki Yana can ya kama hotel Yana da permanent room baki sani ba sabo da rashin kula da Amana. Yarki kin barta tana ta Tara samari tunaninki farin jini ne kina tana Nan har sai an samu wani ya lalatata gashi ta samu na auren ance sai tayi karatu dole,wasu Kuma basu samu mijin auren ba amma an takura an hanasu sakewa karshe har sai sun zabo Wanda basa so sun aura haka,daga Nan Kuma sai Kiga yarinya da aurenta tana bin Maza,idan tana da Wanda take so ta koma suna aikata masha'a sabo da kowa Yana da taste ba a bari mace ta zabi Wanda ya kwanta mata kawai tayi aure,shi yasa zawara suka mana yawa,da yawa yan mata gasu Nan suna complain cewar sabo da basu da mijin aure iyaye da Yan uwa sun matsa musu lallai sai sun fitar da miji,gidan yayi musu zafi,har Yan uwa daina shiga suke yi karshe yarinya tace ita koma waye ya fito aura zata yi karshe ta auri Wanda Bata so,gashi aure ba abin wasa bane halin kowa sai ya fito mace ta auri Wanda take so ya aka kare bare Bata sonsa yaushe babu so zata zauna ya mata wani wulakancin dole yarki ta dawo bazawara. Kina da Maza namiji ya samu wacce yake so take sonsa indai an yaba da tarbiyyarta mene ne,a'a mu yanzu masu kudi sai masu kudi talaka sai talaka,yarinya Abi a tsaneta idan an aurota gori ma ya isheta Yar talakawa,Naila tace gani nan a sa dani,duk matar da tayi sake yaranta suka taso ba tarbiyya karshe sai tayi kuka da Dana sani,a yawaita yiwa yara addua kullum ana sa musu albarka sannan a basu tarbiyya shine mafita,amma a zubawa yara Ido suna iskanci suna badala da Sunan wayewa wlh ba daidai bane,Kuma suna girma a haka gyara bazai yuwu ba sai dai addua,su Mummy dukkansu suka yi tsiiitttt kamar ruwa ya cinye su. Malama tace wlh yara da kudi ku sani duk jarabawa ce kaddara ce,idan kin tafi dasu daidai kiji dadi idan aka samu aka si Kuma kiyi kuka da idonki,duk Wacce tayi aure kafin ta haihu ta sani aiki ne ja a gabanta matukar ta kusa aure ta shirya aure wata hanya ce ta producing 'ya'ya, yaro zakiyi producing,Producing Abu kuwa ana bukatar kayan aiki sosai,shine dole kiyi bincike kisan wa zaki aura,shima dole yayi bincike yasan wa zai aura sabo da abinda zaki producing ba Abu ne na wasa ba,tsatso na kirki ake nema sai ayi producing Abu ingantacce,ko a sahabbai ku bincika tarihi kuji kalar mataye da suka aura,haka ko matayen su ku bincika kuji mazajen su waye ya tsatson yake,sannan ku bincika yayansu da suka Haifa Kuma kuji Yaya suka taso su waye su sannan wanne tarbiyya suka basu me yayan suka zama a duniya,sun amfani duniya ko basu amfani duniya ba,amma mu munzo ba lissafi kawai kyau sura,kyau sura ita ake aure yanzu,daga an kaiki a bude Banana ki bude fanke ko gurasa faaaa sai yara yuuuu Kuma an barsu sakaka, yawwa a kiyaye a kula,ayi mana addua iyaye gamu Nan duk Yan banza ne muma,aka fara dariya,Arham yace harda ke Malama tace harda ni nima Nan kwalluwar kaina ce baka ji lafazi na bane,ai mu gyara muke yanda za a daidaitawa miji kayan harka. Duk da wa'azin ya shigi kowa amma Ikhram sai ta dawo taci gaba da koya yanda ake kwanciyar aure,duk mazan Nan suka nutsu suna ji sai iskanci suke yi kamar ba su aka yiwa wa'azi ba,Mima tace gaskiya zan gyara nima yau Mijina Papan yara zai ga canji ya zama dole,har na manta da shagwa rabona da ita tun ina Amarya,yau kuwa ta dawo sabuwa. Sai 7pm aka gama wa'azi sannan,Malama ta fito, tasan kan tsiya ana can ana Mandiri ana liki mata Kuma suna ta lallabawa waje wajen Malama suna siye maganin Mata,Mima da ta fito sai da ta Kalli gabas yamma kudu da arewa ta tabbatar ba Danta a kusa sannan ta siya,Rafeeq yana kallon ko wacce cikinsu Malama tana ta ciniki,Basu San ma ya fito ba ya rabe a bayan mota, sai da suka gama siya yaga Mamansa bata zo ba yasan zai wahala idan tana da kudi Kuma maganin yaji da tsada sosai na manya ne,Wajen Ikhram ya karasa yace yawwa maganin naki wanne mata suka fi siya yafi yi musu amfani? Ikhram ta nuna Masa kala hudu,ya Bata kudin sannan yace muje na nuna miki matar da zaki bawa a sirri karki kice ni na siya ko wani,kawai kice Dan Allah kece Maman Rafeeq? Idan tace ae kice school dinmu Daya Dake ki bata kice kyauta kika bata,Yanda yace haka Ikhram taje ta kira Maman tasa gefe ta mata bayani ai tasan Rafeeq ajinsu daya,ta bata tace gashi Mama kyauta na baki,Mama tace ayi haka? tace wlh ba komai suna da amfani,ta karba ta zuba a jaka tana ta godiya. Ana tashi daga Walima dama an gama shirya komai da bangaren Amarya a gidan Daddy Beauty,Mummy ta gama kulle gidanta ta bar masu gadi kawai zasu dinga gyara mata shi kafin tasan abin yi,anci an Sha a wajen Walima kawai aka wuce Kai Amarya,duk Mummy ita kallon da take wa Chika ai kishiyarta ce sabo da Baseeru yace baya sonta yanzu Mummy yake so shi yasa ya ballagazar ita take abinda taga dama,sabo da Chika idan ta Kalli Mummy sai Harara tsakaninsu,a dinner ma haka tayi a wajen Walima haka,Mummy tace nasan kishi ne ya zakiyi da ni miji dai na aura. Naila da ita aka Kai Amarya Chika Kuma tayi bangarenta tana zage zage,su kansu su Mima mamaki suke da suke ganin Chika a lamarin auren,amma Allah bai sa sun tambaya ba,sun zaci kwashe kwashe Mummy ne. Ana Kai Amarya Naila taje suka gama tsarinsu ita da Chika da Baseeru,Chika tace Baseeru ka dakata kamar ka samu turmi,Baseeru yace baku San iskanci na ba wayyo labarina kuke ji,ai ni wlh sai nayi sati biyu ban leko ba,ke dai kawai Chika ki dinga dado girki kina kawowa,ni yanzu ma lokaci kuke bata min da tuni na fara Blue film,Naila wayarta ce tayi Kara tana dubawa Taga Baby,7:30 har ya kira tun 8pm din bata cika ba,tace Kinga Baby yana kira tafiya zanyi,Baseeru yace yawwa jeki kema kiyi Blue film dinki da mijinki a bar Chika da Hausa film. Chika tace kaji da shi dauki kazar amarcinka ka wuce,Baseeru yace ice ko da Madara a ciki sabo da nafi kuzari,Chika tace akwai Dan Allah sun tafi Yan kawo amaryar jeka ka surfata sosai,Baseeru ya dauki Leda ya fice sai bangaren Amarya. Naila tace Chika na tafi muyi waya,tace kudi Hajiya Naila, tace zan tura miki anjima ki bari naje wajen Oga banyi girki ba,ya fada min 8pm na tabbatar Ina gida,Chika tace Dan Allah jeki karki dameni da zancen Oga Yan Yan Yan,Naila ta tafi tana dariya,mota ta shiga ta wuce,sai kira yake ta yi, ta daga wayar tace na kusa fa Baby, yace kin barni a gidan ni kadai yunwa nake ji,Naila a ranta tace shagwaba da wace take bashi,wucewa tayi joint din Rafeeq,ta samu Oga Rafeeq ya hakimce a kujera ma'aikata suna ta aiki,Malama Ikhram tana zaune tana cin shawarma iya cinta,sai ta, Naila tana zuwa tace hot shawarma da Ice cream Oga a bani na tafi sauri nake,Rafeeq yayi dariya ya kira Waiter yace a bata hot shawarma da Ice cream,Nawa kike so madam? tace guda uku Ice cream din ma uku a bani fried chicken,Rafeeq yace kar ku Karya min jari,Naila tace zamu dora ka,yanda tace aka bata,Malama tace gobe zanzo gidanki kafin na tafi,Rafeeq yace jibi dai zaki tafi wanne gobe sai jibi,Naila tace Allah ya kaimu. Parking Naila tayi a gidan,ta fito ta shiga ciki da ledarta,Spark ya labe a Jikin Kofa tana shugo ya fito yace taaaaf....tsoro taji ta dafe kirji tace ka tsoratani wlh,matsoraciya ya lakace mata hanci tare da rungumeta yace kinyi kokari 8:10pm kika dawo. Haka kika yi kyau ban sani ba kika fice a haka da guntun mayafi,Naila tayi dariya tare da kankame shi tace jikinka dadi wlh,naki ai yafi nawa,janta yayi suka zauna ya cire mata takalmin,ya karbi jakar ya cire mata mayafin,duk su Dan kunne abin hannu ya cire mata da kansa,sannan yace me kika siyo min,Ledar ta mika Masa ya duba yaga ta Rafeeq ce,yace can kika biya kenan tace ae,kin tambaye ni? Ai ka yafe min na sani, idan na fada maka ai zaka barni ma,ya bude ledar yace kin huta girki,Ice cream din zai huce Baby yace to Daya ai ya ishe mu jeki ajiye wannan a fridge. Taje ta ajiye ta dawo wajensa ta zauna suna ci tare suka Sha ice cream din har roba biyu, yace muje to kiyi wanka,tarkacenta ya kwasar mata suka haura sama,ta shiga toilet,ya Adana mata kayanta sannan ya cire kayan jikinsa ya canja na bacci ya kwanta Yana jiranta,Naila ta fito tayi Shirin bacci ta haura Saman bed,suka kwanta Taga bai fara tabe tabensa ba,suna ta hira shuru baiyi komai ba,har ya fara bacci,mamaki ya kama Naila,tashi tayi zaune ta kunna hasken wayarta ta haska Hallare a wando ta ganta dai ita ba a kwance ba ita ba tsaye ba,ta taba a hankali,ta Kalli fuskarsa Yana jinta dariya ta bashi ya danne da kyar,Bata San Lambo yayi ba Dan kar tace ya dameta shine yayi wayo, Naila tashinsa tayi tace Baby...Baby...tashi,idonsa ya bude da kyar a dole bacci yake wai,tace Baby kalau kake kuwa tun rana kake bacci,yace kalau nake mana baccin Dana Tara nake ramawa,Naila tace uhmm shine baka taba ko kirjin ba lafiya? Ko wani abin nayi maka? yace a'a wanne irin laifi ana zaune kalau Amarya Bata laifi ai na gaji ne kawai ban San me yasa ba,Naila tace haba aci kullum ya zaka ce ka gaji,ai na daina kukan Kuma jiya ai zafin Bada yawa ba,wlh bazan sake kuka ba na dawo Tantiriya ta, Spark yayi murmushi yace to kwanta yau me midnight ce,Kai dai kace ka gaji Dani kawai yau,na daina birgeka,ka daina sha'awata,Spark a ransa yace shege ni ta Saba a haka Yana Jin dadi,a fili yace bana so na dinga takura miki ne, Naila tace to shike nan ni bari na kwanta tunda sai dare,yace nooo wasa fa nake yi ai yau sau biyu zanyi,Naila taji dadi ta zaci ta daina birge shi,to tsiyar mata kenan da sabo,in suka Saba ana Abu idan ba ayi ba sai ace da matsala. Jikinsa ya dorata Yana kwance,Naila tace Malama tace a dinga canja Style,yace baki gane ba Angel sai kin Saba za a canja ana miki yanzu first night zai dawo,Naila tace to kar first night ya dawo bana sonsa,ke yanzu na doraki a samanta kina Riding Dina zaki iya? Naila tace har na fara Jin zafi,Dariya suka yi,Yau ma Naila ta tsaya sosai suka Mori juna,har ana danyi ta fara Jin dadi kadan,tace a'a'a'a ya zaci zafi taji ma,yace Sorry,tace wanne Sorry kai bawan Allah an fara zuwa wajen,Hallare ta fara abin arziki,Hallare faaaaaaaaaa.......wash......Dadi dadi kadan zafi zafi Kuma amma dadin yafi yawa......wash.....zan haukace....Spark Yana Jin farin ciki ya ishe shi,Naila ta fara Jin dadi sai cewa yake Alhmdllh, Alhmdllh,dadinki yayi yawa....Naila tace ci gaba a hankali,Spark yace okay Yana binta a hankali yanda take so har Naila ta kamo hannayensa ta Dora a Saman Boobs dinta tace zanyi fitsari wayyyooooo.....zanyi fitsari.....Spark ya gane ba fitsari zata yi ba sai dai releasing yace to yi abinki kinji,tana ihu tace fitsari.....ta kankame shi sai kace zata cinye shi jikinta Yana rawa sosai ta,wannan abin da take yi shi ya jawo Spark ya kawo da wuri itama ta kawo. Naila tace yau zafin kadan naji,yace to Goggo ta gyara min abata,Naila wayarta ta jawo tana dubawa,me zaki yi? tace Abu zan turawa Chika,Me? Abu ne,oh baza ki fada min ba,tace kudi zan bata,yace manya,nawa za a bata? Naila tace 20k,yace to bani accnt din nata,ta bashi ya sa a wayarsa ya tura mata 50k yace done,tace har 50k an gode yace uhm yau dai godiyar ki bani sau biyu,Naila tace ai Hallare ta fara mutunci zan yarda,Rungumeta ya sake yi sosai a jikinsa Yana Jin didi. Mummy Amarya Baseeru sai rawar kafa akeyi,sunyi Nafila sunci abinci sannan yayi wanka dama Baseeru akwai tsafta,Mummy ma tayi wanka ta shirya tana kamshi aka saka rigar bacci nonuwa kaya guda Shirim Baseeru yace wannan ai sai na nutse gaba daya a ciki baza a Ganni ba, wannan idan ba tallafar su zanyi ba ai sunfi karfin hannayen ma,sai dai in kwashe su inyi can dasu inyi Nan da su,Mummy ana kwarkwasa ana kallon Baseeru ya gama Shirin bacci,yasa jallabiya marar nauyi ko wando babu,Mummy tana murmushi Baseeru ya rungumeta,duk girman Mummy sai da ya iya dagata ya dorata a Saman bed,amma da sauri ya saketa Yana Nishi da hakki sabo da nauyi,Baseeru ya fara cirewa Mummy riga,abubuwa suka bayyana ya fara tura kansa tsakiyar na Shanun Mummy yace shigar Dani ciki Uwar Dana Spark,Mummy tace kaje Ina sai kace rago Kai Alhaji Baseeru kamar ba wayayye ba kamar baka keta hazo kana ganin duniya,Ina ka bar su kiss ne,Baseeru yace na zauce kaunarki ce kawo bakin Miko shi ya zanyi ni tsakani da Allah ban taba yiwa matata ta farko ba,Mummy tace to ni ai ba Chika bace a waye nake,Mummy ta chafki bakin Baseeru taji fes da shi tace bini ni zanja ragamarka,ta samu Baseeru ta kwance Masa basira gaba daya,ta gama lugwigwice shi,sai dadi yake ji,yace na baki ni, ki yanda kika ga dama Yana Nishi Yana Jin dadi,Mummy a ranta tace a fada mana wayewa da sarrafa miji mu da muke tsohon hannu,Baseeru ta sawa boobs dinta a Baki,Baseeru yace mama tana bani mama insha in kohi,Mummy tace mene ka kohi kamar Dan kauye,ta ci gaba Baseeru Yana tayata duk ya rasa Inda zai kama a Jikin komai yayi Masa yawa,Baseeru ya dakumi Mummy Yana lagude boobs yace Over size Dina sun koshi bulbul da su,Mummy ta kwanta wai Baseeru ya sa Baki a bado Baseeru yace a'a Uwar Spark Ina laifin Banana amma baki kawai kuraje su fito min gobe a baki ,Mummy ta jawo kansa ta danna shi,Baseeru ba yanda ya iya haka ya dinga yi,da sauri ya wayance ya Kai ga shiga bado,Mummy ta Sha Gyara,Baseeru ya susuce ya zauce dama abin nema ya samu,Mummy an Dade ba a hadu ba tace da tsohon mijina ne da tuni ya kawo jaraba na huta. Baseeru yace karki sake kiran tsohon mijinki a gaba na zan Saba miki,zan ci mutuncinki,Ina Mummy Sambatu take kawai taji abinda bata ji ba tsawon rayuwarta mijinta rago ne,ihu take da Nishi tana sambatun dadi,shima Baseeru haka,Baseeru kamar inji baya gajiya Mummy ma haka take ko alamar ta gaji bata yi,sai da suka dauki lokaci dai dai misali kafin su samu gamsuwa,Baseeru yau ya gwangwaje,ya Dade Bai ji mace me sweet din Mummy ba sabo da ta kashewa kanta kudi sosai. Yau kawai a cikin nishadi suke,bayan sunyi wanka suka kwanta bacci Baseeru yayi pillow da kirjin Mummy Yana ta sheka bacci. Rafeeq kuwa Malama tana koshi ya kaita gidansu,Dan iskanci sai ya kaita gidansu shi da Islam,gidane me kyan gaske yaji alatu Dan madaidaici sama da kasa,Rafeeq a sama Islam abokinsa a kasa,sai da suka shugo Malama tace Ina Umman taku? yace tana gidan Mima anjima zata dawo muje na rakaki dakinki,Islam ya Kalli Malama karon farko,ya Kalli Rafeeq Yana boye dariya. Rafeeq ya kaita har bedroom dinsa neat da shi yace ga toilet Nan kiyi kwanciyarki,tace to na gode,fita yayi Malama tana tunani dai tayi wanka ta fito ta saka kayan bacci dogon wandon da riga tana Shirin kwanciya Rafeeq ya shugo kawai Dan ya gani Yaya,yace Mama ta dawo yanzu amma ta sake fita wai tayi mantuwa,tace Eyya ba damuwa ya kurawa kirjinta kallo yace am..am...zaki Sha ruwa? tace Alhmdllh,lemo fa?tace to kawo min,yace okayyyyyy.... Yana kare mata kallo,ita bata ma kula ba. Yaje ya kawo mata ta karba tana godiya,zama yayi a gefen bed din,tace dama zan kwanta ne ai zaka iya fita,yace Dan Allah wata sura nake so ki Kara min,tun rannan nake so a biya min ga malama yanzu please. Ikhram tace okay dakko Qur'anin,Yana fita ya dawo Yace na manta na kaishi gida jiya,Ki koya min Salatul fati ni Dan izala ne zan dawo darika,tace ai ni Yar izala ce yace Ooooh....to shike nan amma dai ai bana bar bakuwa ba haka kafin mama ta dawo,Bargo ta shiga tare da lullube jikinta iya kanta kawai ake gani da fuska tace zauna to,ya zauna tuni harda Kara gyara zama. Chika tana gida bayan Naila ta fita ta shirya ta fita zata Nemo abinci,tana tafiya a kafa Dake wajen ba Nisa sai da tazo cikin mutane kawai taji ta a kirjin mutum an rungumeta Kam cas a kirjinsa kamshin kawai taji tasan Misam ne,sakinta yayi ya Kara gaba ko irin ya nuna alamar ma ya taba mutum baiyi ba tana kallo ya shiga mota ya Kara gaba,tace yanzu haka hotel zai je wata karuwar ya siyawa abinci,juyawa tayi gida ta dakko motarsa Dake hannunta ta nufi hotel din,binsa tayi a baya har ciki taga ya shiga wani room daban, Dan wayo tayi ta kama daki a hotel din Dan ya samu shiga Inda take so,tana zuwa bayan an kaita dakinta ta fito ta nufi Inda taga Misam ya shiga,knocking tayi ta Murda handle din ta shige gaba daya Allah yasa ba key,tana shiga ta ganshi shi kadai Yana cin abincin da ya siya. Kallonta yayi da mamaki yace babanku Yana gaishe ki,tace wa? Abbu Yana gaishe ki,mamaki ya kamata tace a Ina kasan haka muke cewa Abbu? Yace zo ki zauna ni sai na Baki tarihinki kaf kiji har dalilin shigarki gidan yari,tace ban yarda ba ta karasa ciki ta kulle kofar,yace ke wlh karki zaton karya nake zuwana gidanku Uku,Nan zuwa kika yi ki kureni Ina iskanci,baza ki taba kamani ba Allah Yana rufa min asiri,zauna kiji ba abinda zan miki,naje gidanku Chika nasan tarihinki Kuma naji tausayinki,Hannunta ya rike yace zaki aure ni? Kina so na a haka? Chika tace Allah ya kiyaye na auri me neman mata,ya zakiyi dani na zame miki ciwon Ido,ya jawota ta zauna a gefen bed yace Dan Allah ki aure ni kinji,Chika tace a'a,why? shuru tayi yace Ina sonki,taji dadi amma tayi shuru ta mike tace tafiya zanyi,yace Dan Allah ki kwana a nan,na miki Alkawari ba abinda zan miki,tafiya zanyi akan me zan kwana sai kace Karuwa,Key ya sa ya zare yace ba abinda zan miki fa,Ka bude min na tafi,yaki budewa har ta gaji da rokonsa ta zauna a kujera. Hanan kuwa yau kwana ya dawo kanta,ganin Bai dawo gida na sai 6pm sai haushi Yana shugowa ta fara korafi da ace Amarya ce ai tun 2pm kana gida baka fita ko Ina amma Dake kwana nane shine kazo min gida sai 6pm,kwanciya yayi a kujera ya gaji ya Sha aiki har ma zazzabi yake ji,yace Baki ga bani da lafiya ba ma,ohhhh ta haka ka bullo wato sabo da karka min komai zaka ce baka da lafiya,sai a ranar kwanana rashin lagiyar zata zo wlh baka isa ba,sai ka jiyar Dani dadi ko mutuwa zaka yi,bacruwana da cutarka. Mohsin yace me yasa Baki da hankali ne wai kin haukace gaba daya,ka dai haukace amma ba ni ba,tana Masa abinda yafi wannan ya hakura ma amma yau sai ta fada a akasi yace na sakeki Hanan,saki na yanzu biyu kenan igiyata biyu ta kare sai ka cike min ta uku na huta gana daya da jaraba,dama ni aurenka ya isheni,auren jaraba,annoba dangin tsiya dangin jaraba,yace na sakeki saki biyu,dama nayi Daya da farko na sake ki saki biyu yanzu igiya ta kare babu aure tsakanina Dake har abada,ya mike yaja tsaki ya fice. Lokacin Kuma Hanan ta fara tsala ihu tana rusa kuka,Beauty har tayi addua ta kwanta taji ana knocking,fitowa tayi ta duba sai taga Mohsin ransa a bace,tace lafiya? Yace matsa na wuce,tace ba kwana na bane ka sani yau,bazan dauki hakkin wata ba,tureta yayi ya wuce bedroom ya kwanta,ta dame shi da sai ya tashi ya tafi,yace Hanan babu,fam fam na sake ta gaba daya karki dame ni,Beauty ba kunya ba sai ta danna wakar barmani choge ba a waya,tana mulamulan duwaiwai kaga na goggoron dake duwaiwai tana tika rawa,ba sharing ba sharing...ta kashe ta fada jikinsa ta rungume shi,tace ya naji Jikin zafi.... Abba ne ya fito Yana tafiya wata galleliyar mota ta ubansu ta tsaya a saitinsa tare da sauke glass aka ce Hashimu Dolo ,wa nake Gani kamar abokina Hashimu Dolo, Hashimu ya Kalli me motar sai ya washe baki yace Jauro baron mata? Jauro baron mata daga Ina yaushe kayi arziki haka,Jauro baron mata ne ya fito suka rungume da Abba suna murnar ganin juna,yace ya iyali? Abba yace Alhmdllh Alhmdllh Kubra Allah yarda Kubra tayi karko a gidan miji itace dai Daya jal har yau kamar filar machine,Jauro yace yaranka nawa Hashimu? Hashimu yace guda shida,kwana nan na aurar da Yata,yace Allah Hashimu,yace wlh ba iskanci ba cikin shege lafiya lafiya muka rabu,Dana Mohsin har ya Kara aure,ubansa Bai samu ya Kara ba Ashe Karin auren akan Dana yake shi yake kwashe dadin na hakura na bar Masa Jauro yace kasan duk aure aurena ban taba haihuwa ba har na gaji Gani Allah ya sa min son yara shine ni Kuma nake bi gari gari duk Inda naji wata tayi cikin shege sai naje na rufa mata asiri na auro ta da cikin,Kuma idan ta haihu juyin duniya nawa ne kawai,ko za a mutu cewa nake nawa ne,Abba yace amma Jauro ba karamin Dan iska bane Kai,yace sekaru goma da suka wuce naji wata ance tayi cikin shege ta haihu ai kuwa naje nace nawa ne ta karfi sai da aka bani Dan,Abba ya dinga dariya yace yanzu nawa ka rike? yace guda tara duk yayan shegu ne Daya ne ciki Wanda bana shege ba shi Kuma uwarsa ce mijinta ya mutu ya barta da ciki naji labari na aure ta,Abba yace ai ba kyau wannan ba aure kayi ba,Jauro yace ai ni duk Wacce kaga na auro me ciki to dama ni ban taba saduwa da ita ba,ko shimfida bamu hadawa ajiyeta nakeyi a gidana na Bata ci da Sha a raini cikin ta haihu ta yaye shi sai na sallameta,Yara gasu Nan duk sun zama samari Wanda ma ba Dan shege ba Yana Nan hamshakin me kudi ne yanzu,sauran ma duk suna da aikin yi da sana'arsu,Abba yace ya sunan me kudin? Annoor sunansa,Abba yace uhmm a Ina kake zanzo na kawo ziyara,Jauro yace yanzu na dawo Kano da zama duk da yaran su ai har yau tunaninsu nine na haife su. BA EDITING YAU KU KARANTA DA HAKURI. MASU SHARHI INA GODIYA. AsmaBaffa [1/2, 12:24 AM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 1 106-110 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKU NE Murjanatu Abu Nabanga Ummy M Rahma Mamuda (Mmn Hajiya *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI 08089965176 07084653262 Abba ya Kalli Jauro yace yanzu matanka nawa na gaskiya Wanda ba masu cikin shege ba? Jauro yace matana Uku,Ina Habiba matata ta farko ta kauye ai har yanzu muna tare sai na karo Na'imatu da Nafisa,Abba yace dole goshinka ya dinga kyalli Jauro,gashi ana ganinka an San kana cikin kwanciyar hankali,su Kuma masu cikin shegen fa? Yace ai duk na basu kudi na sallame su mace tana yayewa zan sallameta da kudi ta ware Danta Kuma ya zama nawa amma duk sun san iyayensu mata da dangin Iyayensu mata a zuwan aure muka yi muka haife su na sake su. Can garin da nake Minna an takura min da zagi Ina auri saki daga mace ta haihu sai na saketa shi yasa muka dawo nan,dama shi Annoor Yana da private hospital a Abuja,Kano,da Kaduna,yanzu zancen da nake Maka Yana Kano,Abba Yana Jin Abuja yace garin Albarka garin da 'yata take aure,yazo Inshaallah in kazo ai zaka gansu yaran sannan zan kawo Maka su har gida wasu daga ciki,Jauro shi da Abba duk kanwar ja ce kowa da kalar nasa shashancin Kuma abokai ne tun a kauye,tare suka yi wasa,Jauro iyayensa har yau suna Nan a raye sun tsufa tukuf,Yayi yayi su dawo birni gidansa sunki,gashi Yana da kanne biyu mata da kaninsa namiji,matan suna aure a kauye,namijin Kuma yayi karatu Yana birni a kaduna Dan sanda ne. Jauro shima wani Dolo Dolo ne haka Wanda Allah ya zuba Masa jarabar son bautawa mata,ko ya in budurwa suna mutunci to fa sai ya mata wahala,duk abinda take so sai ya samo mata komai wahala,a kauye sanda Yana matashi ko Mai girman bishiya idan budurwa tace tana so a tsinko mata mangoro ko kanya,dinya,ko dai wani yayan itacen to Jauro ba sai ma matan sun ce ba zai hau ya tsinko musu,haka idan Abu ne a cikin ruwa komai zurfin kogin sai ya shiga indai macece, ga shi da Tausayin mata da son yara a rayuwarsa,sannan shi Yana son sana'a matukar zai samu kudi,sabanin Abba shi da yafi so kullum ya kwanta ya huta a gida,shi kunyar mata ma yake yi tun Yana matashi da yaga mata sai dai ya gudu ya buya. Jauro kuwa sai bautar Yan mata amma idan ya auri mace Kuma to ko hula sai dai a cire masa,amma matansa suna Jin dadi sabo da shima ba a fada da shi musamman da mata shi yasa ake ce Masa Jauro Baron mata. Asalin Jauro tsatson su Hashimu Dolo ne shima suna da dangantaka ta bangaren uba. Hashimu yace Jauro wai kuwa ya Tausayin mata har yanzu kana yi? Jauro yace sai abinda ya karu,haba ai namijin da baya Tausayin mace yayi asara duniya da lahira,mace me rauni wacce kullum jira take a Bata,fada kayiwa mace sai kuka,Abba da sauri Yana karkada yatsa yace Banda Kubra karka ka kuma fada ba kowa ba,Banda Kubra ai Rabon da na ga kukan Kubra tun daren farkon ta a gidana,lokacin da na samu rikitiba tun lokacin Kubra Bata sake kuka ba sai da zanyi mata kishiya ,ta dinga rusa kuka,da dare ma iya lallashi bata kulani,ban taba sani ni Hashimu Dolo Ina da matsayi ba sai ranar,Kubra a baya wulakanci,Masifa ba abinda bata yi min sabo da bani da kudi,amma fa tana da gaskiya kudin da nake samu bana kirki bane amma tun Mohsin Yana karami nake Tara Masa kudi idan ya girma ya isa sauke farali zan biya Masa yaje,shi yasa kudina ba ci ba sha,Kubra ce ta jajirce take Dan teaching har yara suka girma Mohsin ya samu aiki ya karbe komai na gidan,Jauro yace Kai Kuma kana ta Tara kudin? Hashimu yace kwarai kuwa Kuma Allah ya nufa bana na biya Masa a cikin kudin dubu Dari biyu ta ragu na canja su zuwa doller na bashi ya Kara guzuri,Jauro yace ka birgeni sai dai ai gwara ka ciyar da iyali ka bar Tara kudin sanda Allah ya hore sai aje,Abba yace inji ubanka kasan Mohsin kuwa abin alfaharina ne,Jauro yace bai kamata dama ka karawa Kubra kishiya ba wlh kayi mata halacci itama ai tayi kokari,jaruma ce Kubra, Abba yace ta gaske kuwa har akan gado,Jauro yace uhmmmm su Kubra an San ta kan tsiya ta mallake ka,Abba yace tuni ma ta gama Dani har bargona Kubra ta tsotse shi,shi yasa kullum kamar ana Yankan Naman jikina ita kuwa da kibarta jibgegiya ce amma ba Mai yawa ba,Kai Jauro Kubra bata tsufa tana nan kullum Kara kyau take . Kamar ba itace ta haifi su Mohsin ba da Naila ta ba,Jauro Yana dariya yace ai zubin Larabawa ne da ita,ban taba Jin wani wari a Jikin Kubra ba,ko jego take bata karni ko wani Abu,in ta haihu ma tafi tsabta Allah sai kamshi,Kai nayi dace fa,Kuma tasan wanka a gida chakarewa take,da dare idan muka kulle kofa ta sa min kayan bacci wallahi shara shara, Kai Ina Shan kallo,ka kiyayi Kubra karshe ce ba a ja da Kubra, Jauro yace ai ni da Sanda na auri Na'imatu zata zo min da kazanta nace ke wallahi na zare mata Ido Jauro ya furta Yana gwadawa yanda ya zare Idon,yace naci magani na zare Ido nace karya kike Na'ima ban yarda ba waye ubanki, Allah sai ta kiyaye ni ta nutsu washe gari Ina shigowa sai naga kakal kakal,nace kin taimaki kanki,suka tafa da Hashimu Dolo,yace kaji masu zuciya ni Ina zan iya wannan masifar. Jauro shi dama idan Yana magana sai ya daddage sosai dole kayi dariya yanda yake daddage wa idan zaiyi labari Kuma Yana yi Yana gwadawa, yanzu Dan Dolo muje naga gidan naka zan dawo,Hashimu yace to baron mata muje a kafa suka taka kadan ya nuna Masa suka yi musayan number, Jauro harda kudi ya bawa Abba masu kauri ya wuce. Washe gari Ango Baseeru da asuba ya farka yaji Abu ya danne Masa Rabin fuska gaba daya,ya bude idonsa Ashe nonon Mummy ne guda Daya,yace sai kace malafa, ya janye fuskarsa ya tashi Alwala yayi sannan yazo Yana tashin Mummy taki tashi yace ki tashi kiyi sallah babba dake kina wasa da Sallah,Cikin bacci Mummy tace jiya na Sha wahala a hannunka Dan Allah ka barni na huta,Ido Baseeru ya zaro yace na Sha wahala ko kika Sha,ni da kika San nayi adungure a cikin bataliyarki shine zaki ce wani kin Sha wahala kika Sha dadi dai,ihun da kika yi ni na taba Jin irinsa ma tunda uwata ta kawo ni duniya,Mummy tace please just go,Baseeru yace wlh sai kin tashi ni bana tarayya da me wasa da Sallah,bazan yarda da wannan iskancin ba,mene cikon musulunci idan ba Sallah ba,ba a wasa da Sallah idan zaki tashi ki tashi madam. Mummy da kyar ta tashi tace Ina Kwana? farin ciki ya kama Baseeru a ransa yace Kai kaji wlh ta gaishe ni da wuri, shegiya taji Maza wallahi gaishe ni take,Mummy ta shiga toilet sannan ya fita masallacin,abokin aikinsa me gadi Yana ta tsokanarsa,Baseeru Yana fitowa yace Sabiu gaishe ni take taji Maza ba sauki,tsoro na take ji tun kafin tayi Sallah sai gaisuwa,gaishe ni take, suka tafi masallaci tare suna dariya. Mummy tana idar da Sallah ba Azkhar ta koma Saman bed sai bacci, Baseeru Yana dawowa ya kwanta shima,Mummy ya fara shafawa a hankali Yana cewa bacci kike yi? Mummy Dake harkar Kwalbewa ce sai ta mike tace ai dama da na idar baccin bai dauke ni ba,Baseeru ya fara shafa boobs dinta Yana wani yabon su kamar na budurwa basa zubewa,ita da kanta tasan karya yake amma Kuma taji dadi akan ya kushe ta. Baseeru harda rera mata Waka soyayya ruman Zuma bani na baki mu ta Sha,da dadi kaso a soka ni dai tawa na rike,ni bazan guje ki ba,me kushen ke zan tatse shi kamar gyada,Mummy taji tana dariya,yaci gaba yeeeeeeee kece cikon muradina ko kaina za a datse,yarda ki bani lokacin ki. Mummy sai taji ta dawo wata danya chakal,daga nan suka fara Kwalbewa abinsu ,Mummy duk jarumtar Baseeru yau sai data kure shi,sai cewa take kar ka sake ka kawo,Baseeru yace ya zanyi da ikon Allah Abu ya taho bazan iya ba na Kai karshe,Kafin ta rufe baki ya kawo,tace to ka huta ka dawo wlh ban ma fara Jin komai ba,Baseeru Yana haki ya Fadi a gefe Yana hutawa. Kajin suka sake ci, tasa shi ya koma bakin aiki a haka,Aiki Baseeru yake kamar doki Mummy kwashe dadi kawai take yi tana Nishi da kukan dadi,ta juya Baseeru ta koma samansa ta dinga yi da kanta, Baseeru ya sake gajiya haka ya sake kawowa tace wai ka huta mu ci gaba,Baseeru yace wlh Bada wuri ba,bazan iya ba wannan bala'in da me yayi kama so kike a kaini asibiti,duk maganin da Baseeru ya Sha wai Mummy tafi karfinsa a haka da Babu magani kenan sai dai a kaishi asibiti ma kenan. har rana ta fito Yana haki yana hutawa har ya kwashe 2hrs 9am,Mummy tace muyi wanka mu ci abinci sai mu sake yi anjima,Baseeru yace zaki kashe kanki fa ki dinga hutawa,Mummy tace dama ni ban samu miji irinka ba Allah ya cika min burina dole na more,Baseeru tsoro ya kama shi,ta fisgo shi tace muje muyi wanka yunwa nake ji,Suka shiga toilet bayan sunyi wanka sun tsarkake jikinsu,ta fito ta shafa lotion dinta me kamshi,ta tsara kwalliya ta gani ta fada,Mummy Yar gayu ce ta gaske ba dai iya wanka ba,tana kashewa jikinta kudi,ko Ina kamshi take yi,Baseeru sai mannewa yake a jikinta Yana Jin kamshin da bai taba jinsa ba,Ita Kuma tana ta wani Jin dadi a cikin nishadi take. tace a ranta wlh burina ya cika a duniya ko yanzu asirina ya tonu a kaini prison dama wannan shine burina Kuma na samu,bare ma nasan bazai tonu ba. Baseeru suna fitowa dining Chika tasa Sheyi ta shirya abinci,text ta turawa Baseeru tace kaje wajen Sheyi ka sake karbar maganin tsumin Naila so nake kayi mata fata fata,Baseeru yayi dariya yasan Mummy tafi karfinsa Dan ma da taimakon maganin,yace a ransa wannan masifar ko a jinin su yake ne danginsu, shi yasa suke iskanci dole su kasa rike kansu su dinga bin Maza ko Maza su nemi mata. Baseeru suna gama karyawa yace bari na dawo,tace a dawo lafiya,Yana fita wajen Sheyi yaje,tace Ango Yaya? yace bani tsumi ayi Overdose tafi karfina billahillazi wannan sai Kun kaini asibiti an Kara min ruwa ko Leda biyar ce,Sheyi dai bata San kan auren ba ta dinga dariya tace naga karyar iskanci Baseeru,Kai ba Dan iska ba to ga mace nan Ajiya Babba tana magana da hausarta bata fita,yace ke munafuka bani ya karba ya fice,a boye ya shanye maganin sannan ya koma ciki. Yana komawa Mummy ta hau lagude shi. A lokacin kuwa Spark ya tashi Naila da wuri yace kije a ramawa kura aniyarta kiyi girki na kaiwa Mummy,Naila Dan kanta taji Yana ciwo ko Bata fi 8days ba a gidan miji wai tace kaji kaina na ciwo ko ciki ne Dani,na fara laulayi,Spark yace ta Allah ba taki ba yaushe naci amarcin da zaki samu ciki me nayi ma,Naila tace ai zamu gani na kusa fara period, Innalillahi wa Innailayhirrajun daina fada min bakin labari,akan kiyi period ai gwara ace cikin kika samu yanda zan samu Bado lafiya,dawo ciki ne Dake Allah ya raya,dariya tayi tace 3days nake yi ai ba dadewa,Naila murna take ko banza ta Dan huta duk da ta fara Dan Jin dadin amma tana Jin zafin ma ba yawa gwara ta huta,girki taje ta shiryawa Mummy,Spark ya shirya cikin 3qutr da Yar riga ya karba,Naila tace zan bika yace no yanzu zan dawo fa,ki zauna na dawo muci abincin ko? tace ae tare da zama a kujera,kiss ya manna mata ya fice,Yana fita Naila ta jawo wayarta ta kira Beauty. Beauty tana kitchen Mohsin ya fita aiki,Naila tace ya ake ciki ke,Beauty tace kalau Ina fada miki anyi gaba da shegiyar saki uku igiya ta kare ba saura,yanzu harka nake,Kinga yanda yake ji Dani kamar kwai,Naila tace dama ni na fada tuni na Dade da sakin Hanan amma ta makale,yanzu nasan kayan Yar banza sun Sha fitsarin yara. Beauty tace naji Naila kina dariya kamar da magana a bakinki,Naila tace ance ba kyau fada an hanani amma daga wannan bazan sake fada ba,bazan sake fadar sirrinmu ba tunda babu kyau,daga wannan na daina shine na karshe,Ina fada miki Hallare dai,Beauty tace ae mutuniyarki kuwa ya akayi? Naila tace Hallare an waye anyi clean yanzu Hallare ta fara hankali,jiya sai naji abu kamar daga sama in fada miki Dadi dadi dadi,Beauty ta dinga dariya tace dama na fada miki ai ni yanzu bana so ma yayi nesa dani,Naila a'a duniya sabuwa tamu na gode da na hadu dake Jamilu gashi na auri Yayanki me Hallare duk gardi. Naila tayi dariya tace wlh karki bari yaji kina fada min Hallarensa da gardi idan ba sai yazo ya dinga min bala'i ba,Beauty tayi dariya tace wayyo Hallare dadi,Naila tace ahhhh ke abin naki yayi yawa,Beauty ta sake shekewa da dariya tace jira nake ya dawo wlh, Naila tace bari na hada kiran da Chika mu tayar mata da hankali. Chika suka hada kiran da ita tayi joining lokacin Chika a dakin Misam bacci ya kwashe ta jiya,sai ya tasheta ta koma bed din shi ya fice ya koma daya dakin a can ya kwana,tana kwance ya Sha wanka Yana kamshi ya shugo dakin ya zauna a kujera tare da sawa a kawo mata breakfast. An kawo kenan su Naila suka kira ta,tana dagawa tace amare,Beauty tace Allah sarki Ina Jin tausayin ki,ba Hallare ba komai,Chika ta saci kallon Misam Dake danna waya,tana so tayi magana ba dama ita yanzu tsoronsa take ji kar ya taba mata kirji taga kwallon shege ne,tace Uhum ba komai Allah zai kawo min tawa,Naila tace ke munafuka a Ina kike ne kin kasa magana,Chika tace Ina gida,duk yanda suka Kai ga son Chika tayi magana ta kasa tayi mukus,sai da tace Allah ya nuna mana lokacin,suna ta tsula iskanci daga tace uhm sai Allah ya kaimu,Misam Yana Gani yasan wata maganar ake mata sabo da shi taki magana,Yace da Abaya ne da yanzu ta fada min abinda taga dama,da yanzu ta yi min fitsara,yanzu kuwa Dana lallatse ta gashi ta kiyaye ni,tana sake min iskanci zan sake tabawa ko banza naji dadi,har so yake Chika ta Masa rashin kunya amma taki yi Dan ya samu hanyar latse ta amma taki yi Sam Sam. Su Naila suna cikin hirar Hallare Mohsin ya dawo karaf a kunnensa yaji Beauty tace Naila kinji sweet Allah na zaci suma nayi,Yana zuwa ya karaso ya fisge wayar,yace hello,Naila tace na shiga uku Yaya ne Kai da ka tafi aiki me ka dawo yi gida,ubanki na dawo yi Naila wlh zaki ci ubanki,wato baki da hankali ko shine kika kira matata kina koya mata zancen banza,Naila tace wato ni bani da gata tazo tana lalatani zaka ce nice nake koya mata sabo da nice shegiyarka,Yace kin girme ta,a ciki wa zai koyawa wani,ke kina da kunya ne dama,riga ta gama lalataki shegen Baki kamar rariya ke a duniya baki da sirri komai sai kin fada kenan,Dariya Naila tayi tace ai dai nace daga wannan shine na karshe nayi hankali Kuma babu kyau na daina fada daga yanzu na daina,Kuma ma ai yabo nayi ba zagin Hallaren nayi ba bare kace Ina Hana Spark,ni yanzu Yaya ko kace na Hana shi yaushe zan hana,wlh zan iya gaba da Kai akan haka,dariya Mohsin ya boye kawai Dan Naila yasan kafin ta shiryu ta daina sakin baki sai an Sha fama a haka ta girma. Wayar ya kashe ya juyo kan Beauty Yana mata fada amma Beauty ta dinga girgiza Boobs tana a girgiza kwankwaso kwasokwaso,Mohsin sai ya dawo wani Dolo shike nan Kuma sai yayi mukus ya jawota jikinsa,tace me ya dawo da Kai ne yanzu? Yace Bado,shi na dawo a bani na koma,daukanta yayi sai bedroom. Spark kuwa har gidan auren Mummy yaje,shi tunda yaga gidan yaga Bai ci ace Baseeru ne zai iya Gina gidan ba a ransa yace Allah yasa dai Mummy ba buhun kusa ta auro ba,kudi basu da kama,yayi parking aka nuna Masa part din Mummy,Suna bedroom ita da Baseeru tana tatse Baseeru wahala ta ishe shi,karfinsa ya kare Allah ya taimake shi Spark yazo yana ta knocking har ya gaji ya shiga palon,Yana shiga yaga Baseeru ya sakko daga sama da gudun bala'i ya fada kitchen a guje Yana rike da wandonsa Yana gudu Yana kokarin daura tazugen sa,Ya hada gumi ya Jigata Yana Nish,i ya bude fridge ya zaro robar ruwan Sanyi ya balle ya kafa a bakinsa kwat kwat kwat harda matse robar ruwan bai sauke ba sai da ya shanye tas ya ajiye Yana Nishi,Yana furta wayyo Allah wayyy wayyy....zata kashe ni,Spark Yana jinsa dariya ta kusa kashe Spark. Zama Yayi ya harde Yana latsa waya sai ga Mummy taci kwalliya ta fito palon taga Spark, tace Dan iskanci zaka zo baza ka fada min ba,Spark ya kurawa Mummy Ido har ta zauna Yana kare mata kallo,tace uban me kake kallo a jikina,dariya ya fara yana rufe bakinsa da hannu,tsaki ta ja tace me ka kawo min? yace Naila ce tace bari mu ramawa kura aniyarta,muma kin mana a first night kema a thousand Night sai mu rama miki,tace kaji da shi,Ina Alhaji ya shiga ne? Alhaji.....Alhaji..Alhaji tana kwalawa Baseeru kira,Spark yace Alhaji Manya,tace wlh zan Saba Maka Spark ubanka ne fa,kamar mahaifinka ne,yace wlh ba kamar mahaifina bane bana sonsa bazan karba ba,mijinki dai amma ni ba ubana bane ya isa ya haifeni,to kuwa sai ka rusuna ka gaisar da shi,yace ai ni ko ku Kun San sai naga dama nake gaisuwa badan yanzu bama da nayi aure Amaryata tana ta nuna min rayuwa tana bani tarbiyya a bed ta Ina nake kula ku,yanzu ne nake hankali Ina nutsuwa,au itace ma take baka tarbiyyar? Spark yace ahhh itace, jam'i akan lokaci rannan ma da Liman bwai zo ba ni na ja Sallah,duk Tarbiyyar Amarya ce,Kuma tafi iyawa,tafi iya bada tarbiyya dan ni nafi Jin maganar ta,wato itace ta Isa da Kai? Yace kamar dai hakan,dariya tayi tace Allah ya shirye ka,bani abincin ta janye gabanta. Baseeru ne ya fito daga kitchen ba riga sai yanzu yaji kunya da yaga Spark,Spark yana sani yace Babaaa....harda shagwaba,Baseeru yace Na'am Danaaaaaaa.......shima ya fada harda ja a karshe,Spark a ransa yace lallai wannan kwallo ne,Hannu Baseeru ya mika Masa suka gaisa,Spark yace Yaya Mummyn tawa, Mummy tace tashi ka tafi gidanka wannan wanne irin rashin mutunci ne,sa'anka ne,Baseeru yace easy easy ba yiwa yara haka,su yara da dabara da lallashi ake bi da su,yaran namu na yanzu basa ji,sai addua fada da zagi ba shine ba yaron nan Spark ki dinga binsa a hankali,wani bakin ciki ya kama Spark ransa ya baci matuka abinda Baseeru yace Masa shine yaron ma,da aurensa da komai,Nan take ya dawo asalin Spark dinsa kamar bai taba dariya ba,ya mike yace Mummy warn your Husband,warn him Ina da matata ko bani da mata nafi karfin yace min yaro,Mummy taji tsoro Bata son fushin Spark ko kadan shi yasa ta lalata shi a haka da ransa ya baci sai taji tsoro ta fara lallaba shi dole yaro ya dinga abinda yaga dama,yace nifa Mummy ba rashin kunya nazo yi miki ba sometimes Ina yin Abu ne da kawai na miki wasa watarana Kuma kune kuke bani haushi Kuma shiga gonata Ina muku rashin kunya,ni Kun San halina indai za a shiga gonata ni gaskiya baza a ji dadi ba amma idan aka kyale ni sai a zauna lfy,Mijinki ne Kuma ai na gaida shi sabo da nazo na gaida ki da shi nazo amma Kuma sai ya ce min yaro da aure na magidanci da ni,da iyalina,abinda yake yi nima in na koma zanyi sai nayi Wanda ya fi nasa nasan na fishi jarumtar shine zai ce min yaro, ya juya zai fice Mummy zata bishi Baseeru ya riketa yace kyale Dan banza ya tafi ,yace Dan ubanka kafinl ruwa gudu wato baza ayi Maka fada ba,to wlh baka isa ba ni tarbiyya zan baka idan Iyayenka sun kasa ni zan iya da Kai,bazan auri uwarka Ina gani ka lalace ba, Spark Yana jin Baseeru yana Masa fada harda zaginsa,Spark yace yaci darajar Mummy wlh da sai na daure shi.. Naila ganinsa tayi ya dawo ransa a bace,tace me ya faru? ka fita normal ka dawo da bacin Rai,waye ya taba min mijina,Spark yace share kawai,Kunun Aya ta kawo Masa da ta hada ya dau Sanyi ya Sha Madara,tana bashi a baki tana shafa gemunsa Spark sai ya warware ya manta ma da bacin ran ta sashi a gaba tana ta Masa hira tana Masa abin dariya bai ma San ya fara dariya ba,kwanciya yayi a jikinta suna ta hirarsu ta masoya cike da so da kauna. Rafeeq tunda ya zauna a gefen bed ta shiga bargo suna ta hira duk son yaji sirrinta taki yarda,har bacci ya kwasheta bata sani ba, Rafeeq yace ni dai gaskiya ba da zuciya daya na baki gado na ba,a dakin wa zan kwana ni bana kwana da kowa a kan bed ko na namiji ne,bare mace,Ni ko aure nayi Ina zan iya kwana da matar bana son takura,amma ni wlh a bed Dina zan kwanta Baki isa ba Malama ni dama Bada zuciya daya na baki room dina ba,ba a shigar min room,Malama tana can ta na baccin gajiya Rafeeq ya bude bargon ya shiga yace ni bana son kwana da wani za a takura min ni,ni ba Dan iska bane ta sa zan kwana da mace Allah ya isa Alhaki a kanta ya ja pillow ya juya kansa can saitin Kafafunta suna yi kwanciyar Kai da kafa,Malama bata sani ba,Rafeeq yayi adduoi sannan yace har yanzu ban wani balaga ba ai,Dan kawai ya samu nutsuwa a ransa ya kwanta yake ta kawo uzuri wa kansa har yayi baccinsa. Malama tana ta bacci ta saki bacci bacci yayi nisa tana juyinta ta dawo jikin kafafun Rafeeq,kirjinta gaba daya a kan kafarsa,Yana bacci yaji Laushi lumis ya sake gyarawa har gari ya waye ya rigata tashi sabo da kafarsa data danne,Dan motsa kafar yayi yaji Laushi da sauri ya fisge kafarsa ya tuna tare da Malama me ya tashi da sauri,yace ni me ya kaini kwanciya da mace, Istingifari,ya lallaba ya leka fuskar Malama tana ta bacci,yace wannan ta fiye baccin tsiya, bargon ya bude a hankali yaga rigarta wuyan ya koma gefe rabin breast dinta daya a waje,Rafeeq ya kura Ido ya dinga kalla kamar Dan iska sai da ya ga zata tashi yayi sauri ya lulluba mata abinta ya fice daga dakin da sauri a zuwan ba a nan ya kwana ba,sai da yayi wanka ranar Gayun na daban ne ana da bakuwa,Islam Yana kallonsa yana ta dariya,Knocking yayi dakinta da tire na abinci a hannunsa,tace shugo lokacin ta shirya ta sake tsukewa cikin jean blue da riga tshirts tana zaune Saman bed tana Jan carbi,Rafeeq yace ni na rasa gane mata wannan Ina ta dosa ne. Yana shiga tayi murmushi tace good morning ka tashi lfy,ya daure fuska yace lafiya tare da ajiye mata tire din a gefen bed,Yace kinyi bacci sosai dai ko? Malama tace wa zai bamu bacci mu malamai kwana muke Sallar dare,ai sai karshen dare muke bacci,lokacin da nayi bacci kana dakin Nan ai baka dade da fita ba na tashi na dukufa. Rafeeq a ransa yace asusuwida karya matar Dana kwana tare da ita duk kafa ta tasha laushin kadararta zata ce wai kwana take Sallah,a fili yace ki dinga sani a addua,tace Inshaallah,yace ga Abinci Nan,tace na gode zauna muci tare,Yace a wanne hadisin aka halatta cin abinci da matar da ba muharrama ba? tace amma ai ka iya zancen Nono,yace to abinda na Sha na girma ba dole na dinga tuna shi ba Ina kewarsa in Kuma zaki tuna min to,Malama ta hada tea dinta ta kurba tace sai dai ka hada da bado din sai a baka ai ka daina iskanci a baki ka tsaya kayi na gasken guy,a baka ta back a baka front, ta daga Masa gira tace ya kace? Rafeeq yace a ransa wannan malamar tafi karfina Yar iska ce,yace karki lalatani ni bana kula mata wlh ki tambaya kiji ban taba hira da mace ba wlh ni sai a kanki,Ikhram tace to nufinka Nan sa'a nayi ko dace don kayi hira da ni? Ai ka godewa Allah da nake kulaka Kaine ya kamata kaji dadi Kana Hira da Malama Ikhram,wai ya sunanka? Yace ban sani ba,ya dauki tea din nata zai Sha tace bani abina abina ka hada naka,mika mata yayi ya fice daga room din. Mima kuwa tayi tunani taga Misam yana da saukin Kai,Tausayin Wahida take yi irin yaudararta da Spark yayi kawai sai tace ai Taga Wahida suna Dan shiri da Misam sabo da haka shi zata sa lallai ya auri Wahida ko Dan mahaifiyarta dake prison,Chika tana tafiya daga Hotel din Mima ta kira Misam lallai yaje tana son ganinsa,ya zaci wani abin ne yaje da wuri,Yana shiga bedroom ta ja shi suka zauna,tace Misam? Yace Naam,ni na haife ka ko? yace ae ke kika haife ni a labari amma ai ni ba a wajenki na taso ba a wajen Kawu na girma an tana bani labari dai kece kika haife ni,Mima tace what ever dai kasan nice na dauki cikinka wata Tara,na Sha nakudarka na haifeka,yace ta ya zan sani sai da aka bani labari ni nasani ne? lokacin ai ba ni,Kai karka Raina min hankali tambayarka nayi kasan dai nice uwar dana haifeka ko? Uhmm yace,tace to Wahida nake so ka aura Kuma wlh kace a'a bazan yafe Maka ba sai ka aure ta,Misam yace Wahida din zan aura wasa kike ko me wlh Ina da wacce nake so ni,idan Kuma kince haka to kuwa sai dai a daura min aure da mata biyu rana daya,Waidan da duk Maza sun tabe ta kowa bashi jikinta take,Mummy tace Kai Dan uwarka wacce macece baka taba ba,ko iskancin da kake an fada Maka bamu sani bane,mene baka yi zinace zinace,Misam yace ba komai zan miki biyayya amma sai dai na auri mata biyu amma ni bana son Wahida Kuma ba abinda zan mata a bawa Rafeeq mana shine baida budurwa a bawa Rafeeq ita Dan Allah Mima ni wlh Ina da wacce nake so idan taji baza ta aure ni ba,Mima tace Kai ka sani Kuma saura kaje ku hada baki da yan uwanka da Yan uwanka da ubanka ka sani ban yafe ba indai baka aureta ba,Yace yanzu akan wata zaki min baki,ki bari naji da abinda yake damuna mana amma ki min baki akan wata mace,ai banyi Maka baki ba nace idan baka bi umarni na ba,tashi yayi ya fice kawai ya bar gidan. Ransa a bace kamar zaiyi kuka,Yana Fita Mima tace wlh cikinku ko Rafeeq ko Kai dole sai kun auri Wahida uwarta tana prison yarinya me kauna ta ai sai a taimaki uwarta taji sauki a ranta tunda yarta kenan mace sauran Maza ne. Misam Yana fita yace bari na tafi wajen gagararre Spark ko zai samo min mafita sai ya wuce gidan Spark,shi Kuma Rafeeq Mayen Malama yana can Yana faman bauta,tasa ya dauketa a mota sai tace ya kaita waje kaza ya kaita waje kaza Yana ta faman gantali da ita a mota,shi wani dadi ma yake ji kamar kar su rabu tunda Malama ta iya sakin zance shi lafiya Lau. Misam ya shiga gidan Spark afjajan suna bedroom suna soyewa sai faman kwalawa Spark kira yake,Spark.....Spark.....Amarya.....Naila....Aunty....shuru suna jinsa ma,Spark yace rabu da shi Misam ne, Misam zama yayi Yana jiransu shuru shuru sai da suka gama abinda suke yi suka fesa wanka suka fito,Naila tace yau ma zafin ya Kara ragewa saura kadan,ya dauketa Yana murna yace na yau yafi na kullum yanzu nasan ni Ango ne,Kai ban taba Jin dadi irin na yau ba,Naila tace na rasa Wanda yafi Maka dadi kullum sai kace na ranar yafi dadi,Goyata yayi a bayansa suka karaso, Spark yace ya aka yi kake ta kwala min kira,ai dama Kuna kuna jina? Ina jinka mana Ina can Ina ta Sparking ya zan kulaka,menene haka kamar anyi mutuwa?. Naila ta sakko daga baya suka gaisa ta shiga kitchen ta kawo Masa abinci da kayan Sha,yace na gode,tashi tayi ta koma Sam sabo da idan Dan uwa yazo ya kamata ka bar su suyi sirrinsu. Spark yace ya aka yi? Yace Mima ce tace sai na auri Wahida ko Kuma Bata yafe min ba,Spark yace ba wani Mima baza ta iya yi Maka baki ba,duk tafi sonka fa ai ko ni da bama shiri baza iya min ba bare Kai tab,Misam yace tace wlh sai an daura,Dan Allah share zancen nan Kai kamar baka da wayo kace ka yarda a daura da mata biyun ranar sai taji an daura da daya tal,wai yarinya ita bata da samari ne sai mu,dama Dan iskan Nan aka likawa Rafeeq,Misam yace tab ai tasan da kyar ya dawo ma Yana zuwa gidan tana cewa ya aureta zai daina zuwa baza su sake ganinsa ba. Wa kake so Kai to dama Manemin mata Yana soyayya? Misam yace bana son wulakanci Chikar gayu nake so,Kake sha'awarta dai,idan Dan sha'awa ce wlh bazan aure ba,Ina da matan da suka fita ma,amma shi so na daban ne,Kai ni duk matan da nake kulawa ma babu kamarta ciki a dalilinta ma na rage kula mata sai na Dade banyi sex ba,sabo da tsoro nake ji kar ta kamani,Spark yayi dariya yace tsoro? Chika din? Yace wlh sai naga kamar zata ganni hankalina baya kwanciya tsoronta nake ji ni dai. Spark yace Kai dai baka son Wahida? yace ae yace an gama ba a boye ma za ayi ba Kuma Mummy da kanta zata hakura ni na fada Maka zanje gidan. Misam yace har naji dadi ya fara cin abincinsa. Annoor yana zaune a Office dinsa yana shegiyar yangarsa da ya Saba yaga Yan sanda sun cika Masa Office,ko dagowa ya kalle su baiyi ba,Dan sanda suna cewa You are under arrest amma ko kulasu baiyi ba,wani a ciki yace Malam da Kai ake magana Wayarsa yaci gaba da latsawa,tsawa suka Masa ko gezau,wani a ciki ya daga hannu da niyyar marinas Annoor ya rike hannun ya kwashe dan sandan da Marika har biyu,yace ni zaku rainawa hankali kuje zanzo,waya suka yi aka kawo musu motoci da Yan sanda,mutane suka cika makil a Private hospital din nasa,yaki yarda a kamashi,mutane aka taru ana bashi baki akan yaje kawai kar su tozarta shi,yace shi ya Isa yace wai zai min aski Ina askin banza doka ta Bada dama ayiwa wani aski haka kawai,Tara suma da kitso haramun ne? In nayi laifi ka kamani amma wai batun kace min sai mun Maka aski bai taso ba,ko uban waye bai Isa ya min aski ba,yanzu duk akan aski kake wannan masifar cewar Dpo yace ae ai rainin hankali ne,idan laifi nayi quietly a kamani amma zaizo yace zai min aski ubansa ne ya fito min da gashin,Yasan irin kudin da nake kashe Masa,kasan man nawa nake shafawa? Inama ya taba min gashi ya gani,kamani a kamani na yarda idan laifi nayi amma na mene zasu shugo suce za a min aski burar.....Shaver....shaver taci kut....hour suka kwashe Annoor Yana bala'i akan sumarsa,sai da mutane suka dinga Bada Baki sannan ya hakura yabi Yan sanda Station dan shi bai San me yayi ba kawai dai ya gansu a Office dinsa. KARSHEN BOOK 1 MU HADU A BOOK 2 MASU SHARHI INA MATUKAR GODIYA ZAMU HUTA NA KWANA UKU KO BIYAR ZAN DAWO MU DORA DAGA INDA MUKA TSAYA Book 2 TANTIRIYA A GIDAN YARI YARAN JAURO Bangaren su Misam duka za aci gaba. AsmaBaffa