Monday/24/May/2021. *TUBALI* PAGE 1 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *Bismillahi rahmanirahim. Alhamdulillah Allah na gode maka da ka bani rai da lfy da damar fara rubuta wannan littafin nawa mai suna. TUBALI* *Ya Allah ka bani aron rai da lfy da konciyar hankali ka bani ikon rubutashi har ƙarshe bisa, lfy al'farmar Annabi da al'ƙur'ani. Allah kayi min tsari da abin hani, ka tsare min hannuna, tunanina, idanuna, al'ƙalamina, yatsuna, da rubuta wani abu da zai zamewa al'ummar Annabi sharri ko ya zama cutarwa ga tarbiyarmu.* GEMBU MEMBILA Taraba State. Wani irin hadari mai masifar ƙarfi da duhu ne, ya yiwa illahirin yankin Gembu Membila ƙawanya tako wani sashi, gabas da yamma kudu da arewa yake ta gangami. Yayinda Ya haɗe da duhun dare mai gauraye da duhun damina. Hakan yasa babu abunda ke tashi a yankin sai wasu irin tsawa da rugugin da aketa yi babu ƙaƙƙautawa, kana kuma wata iriyar iska mai ɗan karen ƙarfi da sanyi ne ke ci gaba da kaɗawa da ƙarfi. A dai-dai ya irin wannan lokacin kuma gaba ɗaya bani Adam mazauna cikin gidaje, sunyi nisan bacci kasan cewar ƙarfe ɗaya na dare ta gota. Wata kyakkyawar mota ce mai masifar kyau da tsadar gaske, wanda take nuni da mamalakinta wani ne ko wane, ta faso kai. Gudu yake shararawa cikin motar tamkar zai tashi sama. Ma’ana gudu irin na ceton rai, shiyasa shi kansa bai san irin tuƙin da yakeyi ba. Gaba ɗaya jikinsa kyarma yakeyi, duk da azabebben sanyin yanayin wurin, da kuma sanyin A/C’n dake cikin motar, amma hakan bai hanashi haɗa fitinanniyar zufa ta fargabar ganin alamun rabuwa da rayuwar duniya ba. Tuƙi yakeyi yana juyowa yana kallon wata zungureriyar tirela dake biye dashi a baya, haikan-ƙadaran. Da nufin bi ta kanshi ya takeshi, ya gane hakane ganin duk inda yayi binshi tirelar takeyi tana binshi. Cikin tsananin tashin hankali yasa hannunshin ya sharce zufan goshinsa, kana yasa hannunshi ɗaya ya ruggume yaron dake bisa cinyarsa, yana karkarwa ganin irin azabebben gudun da sukeyi. Dai-dai lokacin kuma suka iso, kan babban tsaunin dake saman zuzzurfan kwazazzaɓan kogin Gembu wanda yake haɗe da kogin. Numan Adamawa. Dadin Kowa Gombe. kana da binuye. Sannan hanyar tana nan tamkar tafiyar macijiya ziz-za. Wayarshi ya zaro a cikin kiɗima ya fara magana da wanda ya kira ɗin, yana maganar muryarshi na rawa, magana irin ta ban kwana da duniya da barin wasiyya da bada amana. Sun zo gab da Rugar Rumo dake ƙasan hanyar can gefen kwazazzaɓan. Dai-dai lokacin kuma, tirelar nan ta cim mishi. Cikin tsananin mugunta ya danna motar da ƙarfi, ya ingizata, cikin ramin dake haɗe da manyan Koguna wanda zurfinsa ya zarta zaton mai zato. Ji kakeyi k’uuuuuuhhhh, motar ta bada wani irin gigitaccen sauti. Sai kuma ta ɗan tsaya daga gangarawar sabida karon da tayi da wata bishiya hakan yasa bata faɗa ciki kai tsaye ba. Da ƙarfi ya kuma matsowa ganin bishiyar ta ƙare ƙaramar motar. Ingizata yayi ta tafi cikin ramin. Ji kakeyi fuuuuuuhhh zinɗim! Ta faɗa cikin ruwa. Wanda sautin faɗawan yasa mafi akasarin mutanen Rugar Rumo farkawa. Suna al'hini da tausayin sanin duk wanda ya faɗa ciki ya faɗa ƙabarinsa kenan... Shi kuwa mai tirelar wani irin masifeffen dariya mara daɗin amo, yayi kana ya wuce cikin garin dan babu damar yin kwana a wannan wurin. Tuƙin yakeyi wayarshi saƙale a kunne shi yana cewa. "Sir na gama dashi, babushi a duniya. Yayi ban kwana da duniya yanzu zan wuce cikin Gembu kuma zamuje mu kashe matarsa da yaranshi kab". Ɗan jim yayi jin yadda Sir ɗin ke dariyar cin nasara tare da cewa. “kuna kashesu. Sauran cikon 2 million din ku zai shigo hannunku.” Cikin zaƙuwa matuk’in tirelan yace. "Yanzu kuwa". Kana ya katse kiran, ya nufi cikin Gembu a cikin daren da wannan duhun damunar. *************** Bayan wasu shekaru A kamar Ashirin da biyu 22. Kano state. Shiru hall ɗin taron ma'aikatan tashar Arewa 24 TV dake birnin Kanon Dabo yake, yayinda ma'aikatan ke zaune bisa kyawawan kujerun dake zagaye da babban table mai kujeru sama da hamsin. Yayinda gaban kowa goran ruwan Faro mai sanyi ne da kuma Nutrimilk sai maltina da chii exotic, baya ga haka kuma glass cheers cups ne a gefe-gefe. Kana sai abun sautin magana dake gaban kowa, mai ɗan tsawo. Gefen dama duk manyan ma'aikata ne. Kana gefen hagu mabiyansa. Can baya kuma ƙananun ma'aikata. Babban ogansu ne ke musu bayanin canje-canje tsarin aikin da suke shirin kafawa na forkon shekarar. Gyara zamanshi yayi tare da kallon gefen damanshi. Murya ya ɗan gyara tare da cewa. "Ina mai Shirin baƙon mako?." Cikin nutsuwa Jannart Idris Saleh Dakata. Ta ɗago kanta cikin tattausan muryarta mai cike da nitsuwa tace. "I’m here Sir". Sautin daddad’an muryarta ne kuma yasa, mafi akasarin mutanen dake wajen suka juyo suna kallonta. Tabbas Nitsuwarta na daya daga cikin dalilan da suka sa aka bata ragamar wannan shirin. Kasan cewar manyan mutane masu kamala da shahara ake gayyatowa, so ana buƙatar mai nitsuwar da zata martaba musu manyan baƙin su. Cikin kula. Uban gidan nasu yaci gaba da cewa. "Shirin baƙon mako, yana da manufa mai girma, ta samo manyan mutane ta tattauna dasu, su sanarwa duniya nasarorin su da kuma irin ƙalubalen da suka fuskanta domin. Su kasan cewa matasanmu masu tasowa, Maduban gina TUBALIn rayuwarsu ta yadda zata inganta su, tsare kansu da lalatacciyar tarbiya suyi karatun da sana'a domin watan-wata rana su zama abun koyi abun so wa yan baya." Shiru ya ɗanyi tare da kurɓar ruwan Lemun exotic din dake gabansa. Ita kuwa Jannart na'urar maganar dake gabanta take ɗan sa fararen yatsunta wanda sukaji red henna tana sama tana ƙasa dasu a hankali. Yayinda duk saura kuma sukayi shiru. A nitse yaci gaba da cewa. "But now I’m sorry to say Jannart, shirin ya raunata sosai. Yananin tsaron da kike ciki yasa bakya sakewa ki samu ki gayyato mana manyan mutane, shahararrun masu nagartan da zasu burge mutane. Shiyasa shirin yayi rauni mafi akasarin ranaku sai dai aita maimaita program ɗin daya gabata. Wannan dalilin yasa muka samu umarni daga sama. Aka bamu zaɓi biyu." Da sauri Jannart ta lumshe idanunta kana tayi ƙasa da kanta, saboda fahimtar inda kalamanshi suka dosa. In ta gane ana gab da sallamarta daga aikin. Wanda nanne kaɗai duniyar farin cikin ta, in ta shiga cikine kadai take samun ta sake, tayi raha tajita mai eanci babu Escort, ba Yah Junaidu a kusa. A hankali tasa yatsarta ta ɗan ƙara saƙala na'urar dake saƙale a kunnenta wanda shike ƙarawa jinta ƙarfi, yadda take ɗan taune lips ɗin ta na ƙasane ya bawa kyakkyawan Dimple ɗin ta damar lotsawa, yayinda jajayen lips din nata suke sheƙi dan lasarsu da ta ɗanyi. A hankali A'isha Lawal dake gefenta tasa hannunta ta kama nata tana ɗan murzawa alamun bada ƙarfin guiwa. Salman kuwa dake fuskantar ta, idonshi ya rumtse. Da sauri ta buɗe idonta jin shugaban nasu yaci gaba da cewa. “Umarni na forko wannan karon an bamu sunan mutumin da ake son mu gayyato, yazo ayi hira dashi. Domin shi kadai ne zai ɗaga darajar shiri. Sai kuma cewa in har bazaki iya samun dama da lokacin sakewa ki nemishi ba, to dole a sauƙeki kan shirin. A nemo wata ko wani da zasu iya." Cikin nitsuwa ta ɗan kalleshi kana a hankali cikin tsoron rasa aikinta tace. “In sha Allah zan iya". Da sauri ya kalleta. Kai ta jinjina alaman. "Yess zan iya". Kai ya jinjina kana yaci gaba da cewa. "Sai umarni na karshe, dole a nemishi, ya zama next 2 week's dashi za'ayi hira. Kinga kenan yau saura kwana goma kenan.". Asiya ce dake masifar son amsar ragamar program ɗin daga hannun Jannart. Ta gyara zamanta tare da cewa. "Sir waye ne shi? A ina yake?". Cikin ɗan ɗaga sauti yace. *”Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara ne"* Da sauri duk suka fara kallon juna, cikin kaɗuwa Aisha Lawal tace. "Sir Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, shifa..." Hannunshi ya ɗaga mata tare da cewa. "Na sani, shi ba mutum ne kamar kowaba, ra'ayin shi da banne. Ko BBC bata taba samun nasarar yin hira dashi bako!?". Da sauri kab suka amsa da. Yess! Yesssss!!". Ajiyan numfashin ya sauƙe tare da cewa. "Toh wannan itace nasararmu in har an samoshi. Zai zama mujallar Arewa ce zata taɓa fidda hirarshi da hoton fuskarshi kana, Arewa 24 TV ce zata taɓa haska fuskarshi da surar jikinshi bayan sunanshi daya zama sananne a Africa baki ɗaya. Wannan shine zai ƙara ɗaga darajar shirin. Shin Jannart zaki iya? Ko dai kai tsaye asa Asiya?". Da sauri Asiya tace. "Sir Ni zan iya, tunda bani da wani tsaron nuna isar cewa ni ƴar wanice, aikina shine isata". Mafi akasarin mutanen wurin ido suka zuba mata ganin yadda take mgna tana watsawa Jannart harara. Ita kuwa Jannart glass din idonta ta gyara tare da ɗagowa jin shugaban nasu na cewa. "Jannart zaki iya ko dai yanayin tsaron da mafahifinki ke baki bazai barkiba?". Cikin sanyi da danne fargabarta tace. "Sir zan iya in Sha Allah. A bani kundin bayaninshi". Ajiyan zuciya Salman ya sauƙe jin cewa ta amsa zata iya, baya son rasa abokiyar aikinsa sabida yana jin daɗin aiki da ita. A'isha Lawal kuma ajiyan zuciya ta sauƙe. Shi kuwa MD’n su, wani file mara girma ya tura gaban Jannart tare da cewa. "Gashi sai dai babu komai nashi a ciki, sai sunanshi, da sunan Company's ɗinshi, da garuruwan da suke. Da Hospital's ɗinshi. Da kuma foundation ɗin sa, mai suna Mainasara Foundation." Jin yayi shiru ne yasa ta ɗan kalleshi kana a hankali tace. "Ba phone number ɗinsane, ba picture dinsa? Ba address ɗin sane?". MD ne ya ɗan gyara zamanshi tare da cewa. "Toh Jannart ai da akwai waɗannan abubuwan a ciki, toh da bazaiyi wuyar samuwa ba kuma da bazai zama mutum na musamman ba, kunsa duk abinda yake killace shine special." Sai kuma ta juyo ta kalli mai kula da shirin nasu dake cewa. "Babu number sa, ba hotonsa ba adireshinsa. Kana ko akwai number sa, ko sau 1000 zaki kira da layuka 1000 ma-ban-ban-ta bazata shigaba, sabida yana amfani da App ɗin nan da in dai bawai yayi saving number ki a wayarsa bane, kiran bazai taba shigaba. Kuma koda ya ajiye ya shiga, zaki kira a ƙalla sau goma bazai amsaba, sai dai ace mikin ki ajiye mishi voicemail. Sabida yawan aiyuka da uzurrukan da mahaifinshi ya ɗaura masa yasa bashi da isashen lokacin kansa ma, da yawan mutane suna matuƙar jinjina masa da mmakin kwazonsa, sabida aiyukan sun mishi yawa, kana matashine a tsakiyar dattijai. To shiyasa bai cika samun lokacin amsa kiraba. Sai dai a ajiye mishi saƙo, so nanne zakiji muryarsa, idan abinda ke tafe dake mai mahimmanci ne, kuma kinyi hikimar faɗa mishi number ki to shida kanshi zai kira". Mafi akasarin su ajiyan zuciya mai nauyi suka sauƙe. Cikin karaya Jannart tace. "My Aunty to Ina kikaji duk wannan bayanin?". Dariya Hajia Rabi'ah tayi tare da cewa. "Jannart yar jaridar gaske wato, tuni har kin fara binciken tun yanzu a kuma kaina". Murmushi tayi tare da gyaɗa kai. MD kuma kai ya jinjina sabida gamsuwa da hikimarta da nitsuwarta wurin aikinta. Cikin girma Hajia Rabi'ah tace. "Toh gsky nima wurin PA'nsa na samu wannan bayanin. Ba kuma wurin PA din kai tsaye ba. Akwai ɗan yayata, abokin ƙanin PA'n nashi ne, so nan naji wannan." Cikin sauri ta miƙawa Hajia Rabi'ah wayarta tare da cewa. "Samin number ɗan yayar taki". Murmushi tayi ta amsa tasa mata number. Kana tace. "Sunanshi, Mahmoud". “To” tace kana ta adana number. Shi kuwa MD'n gyara zamanshi yayi yaci gaba da tsara musu sauye-sauyen programs ɗin nasu. Sai kusan ƙarfe shida saura suka tashi a taron. Suna fitowa, mafi akasari suka kama hanyar parking lot ɗinsu dan daukan ababen hawansu. Wani irin kallo mai cike da tsana Asiya ke bin Jannart dashi lokacin da suka fito, a take Escort ɗin ta suka miƙe suka mara mata baya. A hankali ta ɗan juyo jin Aisha Lawal na kiranta. "Jannart! Jannart!!". Juyowa tayi tare da bin tsakiyar hanyar da suka buɗa matan. Da sauri A'isha Lawal ta iso, cikin sanyi tace. "Zaki iya?." Cikin jin tsoron rasa aikinta, ya zama dole taita zaman gidan da yafi na kurkuku muni da zafi. Tace. "Na'am A'isha zan iya, in sha Allah. In ban iyaba naci gaba da zaman gida, Yah Junaid zai k’arasa kurmatani da marukan da yake yayyarfa min a cikin ko wani mintuna, wurin aikin nan shine duniyata, shine TUBALIn ɗan y’ancina, ya zanyi sakacin rasa aikina". Cikin rauni da ƙara yin ƙasa da murya Aisha tace. "Okay Salman yace ince miki in sha Allah zaku iya, kuma zai roƙi a baku cikekken dama, da zai biyoki sai ya tuna waɗannan kattin dake zagaye dake wanda suke shirye da ilkata duk wani na miji in yazo kusa dake". Kai ta jinnina kana sukayi sai anjima. Wasu dalla-dallan motoci ne guda, uku. Ta tsakiya itace a baya. Ta baya kuma ƴan tsaronta, hakama na gaba. Tana baya a zaune. Yayinda driver'n ta ke janta. A haka suka nufi gida tana mai jin tsoron me zata riska a gida, kasan cewar ta wuce lokacin dawowarta. Anguwa ce mai zaman kanta Janbulo tsit anguwar ba hargitsi, da hayaniya, da kwata kamar ba cikin kano ba, sabida manya-manyan gidaje ba irin gidajen kanawa mitsi-mitsin nan ba. A bakin wani tamfatsetsen gida mai ɗan karen girma da kyau, suka tsaya tare da danna hon. Jiki na rawa mai gadi ya buɗe musu. Nan suka ratsa cikin gidan. Suna isa parking space ana kiran sallan magriba. Wanda yayi dai-dai da fitowar Alhaji Idi Sale Dakata daga cikin gidansa tare da zaratan samari uku Junaid Azeez Abdul a bayanshi. Da wani mutum wanda suke kama da juna Barrister Kabir Saleh Dakata kaninsa kenan. Wata iriyar sassayar ajiyar zuciya mai nauyi ta sauƙe fahimtar Yah Azeez zai koma wurin aikinsa dan taga ana sa kayansa a mota, alamun ana idar da salla zasu wuce Airport dashi. Murmushi Barrister Kabir yayi tare da cewa. "Masha Allah, Ammina kin dawo kenan". Da sauri ta matso kusa dashi tare da kaucewa mugun kallon da Yah Junaid ke watsa mata, cikin sanyi tace. "Eh Abba na dawo, ina Aunty Dija". Ta k’are mgnar tana kallon fuskar Yah Azeez d’in da yakeyi mata kallon mai cike da tausayawa, Barrister Kabir kuwa wanda ta kira da Abba Cikin kula da tsananin tausayinta da danne wani abu can ƙasan zuciyarsa yace. "Suna ciki shiga bari muje masallacin". Da sauri tace to. Kana tayi cikin gida su kuma suka nufi masallaci... *Ethiopia Addis Ababa.* Wani kyakkyawan matashine mai wani irin tsabtaceccen kyau mai masifar ɗaukar hankali, matashine mai jini a jika. Wani irin kimtsestsen taku mai cike da nagarta, nitsuwa, kamala, haiba, yakeyi, yana mai fitowa habarar wani kyakkyawan Asibitin. (Tikur Ambess Teaching hospital Addis.) Yayinda wasu manyan likitocin da ƙasar Ethiopia ke ji dasu ke biye dashi a baya, kana da Nurses. Taku yakeyi cikin kamala da haiba, a hankali yake motsa lips ɗinshi bisa dukkan alamu, gajiya ce ta sashi hakan ɗin. Fari ne mai masifar kyau irin farin mutanen ƙasar Ethiopia sai dai fatarsa tana da haske fiye data sauran dake biye dashi a baya bi'ma'ana ya ɗan fisu fari. Yana da wani irin hanci mai ɗan karen kyau, da tsini, idanunsa masakaita masu masifar kyau da fari, irin idanun nan ne da in sun cicciko da hawaye in akwai abu a gabansu kalar idon kan iya komawa haka, wani irin kekkyawan saje ne mai masifar kyau ne kwance lib a fuskarsa yayi mishi ƙawanya, lips ɗinshi ƴan sirara jajaye masu kyau, sai girarsa masu kyau. Wani irin askine mai ɗan karen kyau bisa kansa. Sosai kamanninsa da Dheeraj-Dhoopar suka fito ras hatta tsawonsa da ɗan jikinsa kamar na Dheeraj-Dhoopar ne komansa dai-dai misali. Daga shigarsa zata nuna wanene shi. Wani irin masifeffen Suit ne a jikinsa mai ɗan karen tsada, red colour mai maiƙo, riga da wondo sai ɗigon fari-fari, kana necktei ɗin wuyanshi shima fari sai ɗigon ja-ja'n. Haka takalmanta sau ciki, toms farare ƙira company'n Italy sai harafin R-M da akayi da red color. irin ta matasa. Masu kima da daraja sai agogon hannunsa ƙirar Gucci shima da harafin R.M a gefe da gefe. Shigar tayi masifar mishi kyau da kamala. Taku yakeyi suna biye dashi a baya. Har suka iso inda motocinsu ke jere. *DR. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara kenan.* Cikin nitsuwa ya juyo yana mai miƙa wa Dr Adeym hannu cikin nitsuwa suka ɗan yi mgna, kana duk sauran ma suka bashi hannu. Kana ya shiga mota, Driver'n'shi dake ciki yaja. Suka fita cikin asibitin. Kai tsaye. Hera Addis hotel Ethiopian, suka nufa. A kan hanyarsu ne, suka bi kusa da wani babban masallacin. Cikin sauƙe numfashi ya cewa, Driver'n'shi. "Tsaya". A taƙaice Da sauri yace to. Kana suka tsaya ganin ya nufi cikin masallacin ne suka fahimci me zaiyu. Nan suka mara mishi baya, dan yin sallan isha'i kasan cewar lokacin ta yayi daga nan kuma suka wuce. A hankali ya maida kanshi ya jingine jikin kujerar idonshi ya lumshe tare da motsa lips ɗinshi a hankali yana sauke numfashin gajiys. Yana jin wayarshi na ringing Amman ko idonsa bai buɗeba sabida tsananin gajiya, kayan jikinsa kansu nauyi sukeyi mishi, bacci yakeji da kuma yunwa. Shiyasa bai amsa kiranba. Sai dai cikin zuciyarsa yace. "Sulaiman!!!". Sai kuma ya ɗan mirgina kanshi gefe. Ganin sun iso. Da sauri mutanen dake cikin motar dake biye dasu a baya suka fito ɗaya daga cikin sune ya matso. Buɗe mishi marfin motar yayi kana ya matsa gefe. A hankali yace. "Bismillahi". Numfashin gajiya ya ɗan fesar. Kana ya zuro ƙafarsa woje. Sai kuma ya ɗan kalli Usman PA'nshi dake tattaro System ɗin shi da wayoyinshi. Kana a hankali yace. "Ɗauko small bag ɗin can." Da sauri Usman yace. To. Kana ya ɗauko ɗan jakar leda mai ɗauke da tambarin Edna Mall Addis Ababa Ethiopian. yabi bayanshi suka nufi cikin HOTEL ɗin. Kai tsaye inda masauƙinsu yake suka nufa. Suna shiga ya juyo ya kalli Usman daya ajiye mishi kayyakin nasa bisa kujera. "Sai da safe, bazanci komai ba, kada Sulaiman ya dameka kace zaka zo ka dameni". Yayi mgnar cikin gajiya. Cikin sauri yace. "Okay Sir". Yana mai kunce net ɗinshi yace. "Toh jeka". Toh yace tare da juyawa zai fita. Sai kuma ya ɗan juyo yana kallonshi jin yana cewa. "Ramadan ya kira ɗazu". Kai ya gyaɗa mishi kawai. Ganin haka Usman ya juya ya fita. Yana ganin ya fita, ya matso ya rufe ƙofar. Yana juyowa yana cire Suit ɗin, bisa kujera ya cillata, kana ya cire ta cikin. Sunkuyowa ya ɗanyi yana kunce belt ɗin ƙugunshi. Yana daga tsaye ya zare wando . Yana son sakewa shiyasa yake jin daɗin rayuwar kaɗaici. Sabida yana masifar kunya da suturce surar jikinsa. Ko dan yanayin halittar jikinsa mai gargasa ne, baya son koda Ramadan ne yaga koda damtsen hannunshi bare sharaɓarsa bare aje ga cinyarsa, da tattausan gargasa yayi masu ƙawanya. So Amman in shi kaɗaine yana sakewa, wasu lokutan daga falo yake fatali da kayyakinsa kafin ya shiga bedroom ma daga shi sai boxes zai shiga. Tattare kayan yayi ya wuce dasu Bedroom, bisa gado ya ajiyesu. Kana ya wuce Bathroom. Bayan ya fitone ya kimtsa cikin wasu tattausan riga da wondo iya guiwa farare ƙal. Turare ya ɗan fesa, kana ya ƙara gudun A'C sannan ya koma parlon ya ɗauko ƴar jakar da yasa Usman ya ɗauko mishi wanda yake cike da chocolates kala daban-daban. Masu sanyi a daskare. Sosai ya ci Galaxy Chocolate mai ɗan karen daɗi kamar yadda ya saba ta'ammali da kayan zaƙi. Bayan ya gama ne, kuma yasha tea mara haɗi, wato coffee. Bayan ya kammala ne kuma ya dawo Bedroom riƙe da system a hannunshi. Kashe wutan ɗakin yayi, kana ya kwanta. tare dasa l system ɗinnasa a gaba. Ajiyan zuciya ya sauƙe, Allah ya sani yana jin wani irin nishadi da sanyi na musamman in yana jin wa'azin Dattijon nan, Malam Mai-nasara, yana son tafsir din shi. Baya gajiya da kallon fuskar tsohon. Wannan yasa yake bibiyar shafin shi na You tube inda yake saka tafsiransa. Lallatsa system ɗin yayi. Jim kaɗan sai ga hoton ya bayyana. Fuskar dattijon ya zubawa idanu. Har bai jin abinda ake magana a kai. Sai da yaji iska na ɗan cika mishi ido ne, ya ɗan lumshe idanun tare da sauƙe numfashi, kana ya buɗe su. Kan rubutun dake ƙasan hoton Dattijo ya kuma kalla. Malam Mai-nasara". Cikin sanyi can ƙasan zuciyarsa yake magana. "Ƙarshen sunanmu iri ɗaya. Ni dai nasan Tubalin nawa sunan. Toh shi kuma menene TUBALIn nashi sunan Mai-nasara, menene asalin sunan?". Wa zai amsa mishi waɗannan tambayoyin da zuciyarsa taƙi dena mishi su? Numfashin gajiya ya sauƙe kana ya kauda tunanin yaci gaba da jin tafsir ɗin nashi. Jin bacci zai kwashesa ne yasa ya rufe na'urar ya kwanta yana mai buɗe tafin fararen hannunshi yana addu'o'in. Yana idawa ya shafa ya kwanta. Kano Nigeria. Sulaiman ne zaune bisa kujera matarsa, Sumayya na gefenshi. Da sauri yace. "Ikon Allah". Juyowa Sumayya tayi tana cewa. "Lfy?". Da sauri ya matsota tare da cewa. "Kiji ikon Allah wai Riyyam-nsra, wannan ɗan Ethiopia da nake ce miki yana masifar kama da Rayyern wai zaizo Nigeria". Leƙowa tayi ta kalli fuskar wayarshi, inda yake TIKTOK yana bisa shafin Riyyam-nsra. "Kai gsky kam Ni kaina ina ta'ajjudin kamanni Rayyern da yaron nan, kamar ta ƙazanta". "Uhumm ni kaina na gaza daina mmakin kamanninsu. To amman kin kuma ji wai zaizo Nigeria". Riƙon da tayiwa yarsu ta gyara tare da cewa. "Abban Nihal me abun mamaki don zai zo Nigeria, kasan celebrity’s da yawo kamar jirage". Kanshi ya jinjina tare da cewa. "Sumayyah ba zuwansa Nigeria bane abin mamaki." "Toh menene abin mamakin". Ta tambayeshi cikin kulawa. Juyo mata fuskar wayar yayi. Da sauri ta zsro idonta waje cike da mamaki tace. "Dama H...! 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 ASSALAMU ALAIKUM, Masoyana ma karantan littattafaina, ina mai farin cikin sanar daku, yau d’in nan MON, 18 OCT 2021 za'a fara biyan kud’in samun damar karanta littafin TUBALI akan farashi mai sauk’i Biya 500 k’aramin farashin na k’aramin group, kana sai *Special people Group* akan farashi mai sauk’i 1k kacal babban group a yawan posting babancinsu yake, zaku biya ta asusuna. ACCOUNT NO 0661110170. BANK NAME: AISHA ALIYU GARKUWA BANK GTBank sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan numben tawa da nakeyin whatsApp da ita 09097853276. *PLS TAKE NOTE BAND VTU* kada kiyi min VTU ko transfer'n katin ta wannan numben etisalat d’in idan kuwa kikayi wlh babu ruwana dan na fad’i miki. Please and please in dai da hali kada ki turo min katin, kiyi min transfer'n ruwan kud’i ta bank account na, in kuma babu dama to sayi katin MTN sai ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp. Gareku mutanen jamhuriyar Niger ku tuntub’i Mommy akan layinta +22790899076, ta wurinta zaku biya, hoton katin zaku d’auka ku tura mata ta wannan numben a whatsApp, Special people group 1k ne (1000) k’aramin group kuma (500) kacal, Please dan Allah babbar macece mai yara da tarin jikoki da y’ay’an jikoki mu kyautata lafazi da mu'amala gareta dan Allah don in ka girmama iyayen wasu wasu zasu girmama naki🙏🏻... Littafin TUBALI littafine na musamman mai salo na musamman mai cike da abubuwa masu tarin yawa. *Tausayi, Sark’ak’iya, jan hankali, Fadakarwa, Nishad’antarwa, ilimantarwa, al'ajabi, Sa'ar rayuwa, riƙon amana, cin amana, ribar kyautatawa, kana da sassayar soya mai salon narke jiki da zuciya* Ga number wayata da nakeyin whatsApp da ita, 09097853276 idan kina son biyan kudin samun damar karanta littafin TUBALI sai ki biya ta wannan ac no din dai 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, dan Allah ki biya kafin kiyi min mgn kina turo shaidar biyanki ina gani zan saki a group, in Kuma baki da ac no ko yanayin zaman wani k’asa ko wani luggun ki sayi katin MTN na 1k in special group kikeso ki turo min. In Kuma k’aramin Group kike so ki sayi katin *MTN ki copy number's din ki turo min ta whatsApp number'n na 09097853276 kada kiyi min VTU ko transfer'n katin 9mobile dan layin nada matsala* Za'ayi tsawon mako ɗaya ana biya ina kafin in fara update domin samun sassaucin aiyukan sauraron mutane, za'a fara biya yau *MON 18 OCT 2021. Kana zan fara posting ranar MON 25 OCT 2021 rana ita yau kenan in mai kowa mai komi ya kaimu bisa rai da lfy* 🙏🏻Na rokeki da girman zatin ubangiji in dai kin san zaki sayane dan ki fidda min littafina dan Allah ki bar kud’inki kiji tausayin marainiya, kada ku cutar da marainiyar Allah,😭🙏🏻🙏🏻🙏🏻. Nasan daga yau har zuwa na gama littafin Chart zaimin yawa zai hausawa aiyuka zasu yawaita gareni, amman babu kamar makonni ukun forko zuwa biyar, Please ina neman al'farmar uzuri in kinga kinyi min mgn ban amsa mikiba, na tuba kiyi haƙuri ba raini bane ko wulak’anci face yawan mutane wata k'il ban isa kan Chart naki bane, Amman muddin na isa na kuma bud’e na gani tabbas zan baki amsa in katine zansashi yana shiga zan saki a group in bai shiga kuma in gaya miki, in Kuma ta account kika turamin ina ganin shaidar biyanki zan saki a group, 🙏🏻Dan Allah in kinsan ba littafi ko maganin gyara namu na mata kikeso ba to kiyi haƙuri da min mgn sai na d’an samu salama🤝🏻😘🙏🏻😂. *Sayan na gari maida kuɗi gida sai kinzo* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:19 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 2 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* "Hausa ya keyi fa ko?". Cike da kaɗuwa Sulaiman yace. "Eh abinda ya ban mamaki kenan.” Sai kuma ya kalleta jin tana cewa. "Koda yake ba mamaki wani ne ya rubuta mishi, tunda kaga ai yace. Ethiopia Addis Ababa to Nigeria kano State. Kanawa zan zo muku. Wata ƙil wani ne ya rubuta mishi". Komawa yayi da baya ya jingina bayanshi da jikin kujera. Numfashi ya ɗan fesar tare da cewa. "Kai Sumayyah gsky da mamaki fa. Kalli Comments ɗin mutane fa da amsar da yake basu." Ya ƙare maganar yana shiga comments section ɗin ƙasan video'n da ya saka a shafin nasa. Inda wani Abis Fulani yake cewa. "Eyyeh Riyyam-nsra a Nigeria, kanawa nama fatan isa lfy". Cike da mamaki Sumayyah ta kalli amsar da ya baiwa Abis Fulani. "Ngd aboki na". da alamun musabaha. Sai kuma tayi ƙasa ganin inda wani. Ahmad MG ya fara mgn da zaro ido alamun mamaki tare da cewa. "Riyyam-nsra da yin Hausa, ko mafarki nakeyi". Dariya yayi tare da bashi amsa. "Noh Ahmad zahiri ne". Tofa wannan abun yasa comments ɗin mutane zubowa kamar ruwan sama domin shi dai ɗan ƙasar Ethiopia ne, kalarsa, harshensa, cimarsa, rayuwarsa, komai na canne, bai taɓa koda maganar Nigeria a shafinsa ba, sai gashi yau kuma yayi video cewa zaizo Nigeria, kuma yana rubutu da hausa yana kuma karantawa. Cikin kaɗuwa Sumayyah taci gaba da bin comments ɗin mutane na farko-farko da ya iya basu amsa sabida yawan mutanen. Cikin mamaki tace. "Lah kalli tambayar da wani ya mishi." Amsar wayar Sulaiman yayi. Ya fara duba saƙon da Imran yayi mishi. "Riyyam-nsra kasan Nigeria ne? Ko Ka taɓa zuwane? Ko wannan ne zuwan da zakayi na forko?". Alaman murmushi yasa tare da cewa. "Nasan abu da yawa kan Nigeria". "Da sauri yace gaya min kaɗan daga ci." "Ok kamar me kake son in gaya maka". Da sauri yace. "Ka iya taken ƙasa. Ko rantsuwar al'ƙawarin ƙasa." Cikin lumshe ido, Riyyam-nsra dake kwance a ɗakinsa. Ya rubuta mishi amsa, da bari in baka amsar a video." Take kuwa ya tashi zaune yayi taken ƙasarmu Nigeria ƙasarmu ta gado kana da rantsuwar al'ƙawarin ƙasa. Wannan video da ya saki Yayi matuƙar jan hankali al'ummar Hausawa duniya baki ɗayansu more Especially ƴan Nigeria bama ya kanawa. Da sauri Sulaiman ya fara rubutu. A karo na forko a rayuwarsa da zaiyiwa wani comment a TIKTOK. Rubutu yayi cikin harshen nasara. "Hey Riyyam-nsra you knew much about Nigeria you are a patriot". Yayi mgnar da gayya ne dan ya gano ko dai ɗan Nigeria ne basaja ne da karya yasa yake ciwa ɗan Ethiopia ne, wata ƙil karatune ya kaishi can. Murmushi yayi tare da rubuta mishi amsa. "Baƙon Nigeria dai mai kishin Nigeria amman ni ɗan Ethiopia ne. Sai dai Nigeria ƙasar babban abokina ne da mukayi karatu tare a US." So daga ganin wannan video, akai ta cewa. "Haba shi yasa mana. Nasir Ahmad ne wanda shine abokin nashi ya fito, yanata mishi tsiya a nashi shafin. Nanfa aka gane sanadin zuwansa da kuma inda ya koyi Hausa ras. Ɗan gajeren tsaki Sulaiman yayi tare da cewa. "Wadannan yaran gaba ɗaya TIKTOK ta haukata mana matasa wanda sune TUBALIn al'umma sai gashi kuma muɗin ma suna shirin haukatamu". Dariya Sumayyah tayi tare da cewa. "Dama haka ai Rayyern ɗin ke ce maka, in baka dena biyewa social media ba, zaka rasa lokacin kanka". Kwaffa yayi tare da rufe datarsa kana yace. "Nima fa Ibrahim ne ya sani fara wannan abun sabida, kamannin Rayyern da wannan yaron." Daga nan sukaci gaba da hira kan kamanninsu. Washe gari da safe ranar talata. Gidan Alhaji Idi Sale Dakata. Su kusan shida ne cikin falonshi. Wanda huɗu daga cikin manyan yan kasuwane masu faɗa a ji masu juya sule ta koma million ɗaya ko tako wanne irin halin ƙaƙama ko talaka zaiji daɗi haka ko bazai jiba. Biyu daga ciki kuma ƙusoshin gwamnati ne masu ƙarfin iko daga ta jiha zuwa ta ƙasa. Alhaji Yawale ne ya gyara zamanshi tare da cewa. "Yaron nan fa yanayi mana illa ba tare da mun ankare ba. Gaba ɗaya ya rarake tubalin da mukayi tsawon shekaru muna ginawa muna samun wuri na jawo mana wuri." Cikin tsananin takaici Alhaji Abdu Tababa ne yace. "Tun-tuni nake gaya muku haka. Mu kauda yaron nan a doron ƙasa shine kawai mafi sauƙin mu. Kunaga yadda kasuwan cinsa ke haɓaka, kamfanonin sa suna bunƙasa daga Arewacin Nigeria har ya koma kudanci ya kafu. Uwa uba yanzu duk ƙasashen Afrika yanada rassai. Ya maida kayan abinci da araha tamkar ruwan sama cikin damuna. Duk inda ka shiga a kasuwannin Mai-nasara race, ke cike. A farashi mai sauƙi ta yaya za'ayi a saurari kayan kamfanonin mu". Ɗaya daga cikinsu ne ya miƙe tsaye tare da cewa. "Ni tambaya ta a kullum ma shine menene Tubalin kasuwancin yaron nan? Yaushema aka haifeshi? Sa'an yaran cikin mune fa! Ta ina ya samu Wannan tarin dukiyar da har ya samu damar razana mana kasuwanci ya raunata mana Company's. Yaushe yayi ginin duk a lokacin ɗaya menene Tubalin dukiyarsa da matakan ikonsa!?." Ya ƙare maganar yana kallon Bala Tambari wanda shine shugaban tsare-tsaren ginin masana'antu a gwamnatance, dole sai yasa hannu za'ayi gini ya za'ayi ka bashi izini da damar yin gini a duk inda yake so a ƙasar nan". Cikin takaici Bala Tambari ya fesar da numfashi tare da cewa. "Tsohon yarjejeniya ne, yana da dukkan abin buƙata, yanada sa hannun da suka gabaceni kuma kan tsari suke. Naso in ƙalu balanceshi. Tun shekaru biyar baya lokacin da ya fara gina babban campany dake Nan birnin Kano wanda yanzu yake gab da kammalashi so naga komai da hujja yakeyi. Yaron shegen taurin kai ne dashi, gashi da ɗan banzan tsaurin ido. Kana mgna zai tsira maka waɗannan siraran idanun nashi masu kama da soyayyan gujjiya, tsakar idon ka ya baka amsa da hujjar da baka isa kayi mgna ba". Dr.Lukman ne ya fesar da iska a baki tare da cewa. "Ni ta ko ina ya tosheni A fannin likitancin gaba ɗaya yana bi yana rarake privet Hospitals. Ɗan banzan komai na asibitinsa mai sauƙi kuma ga kula ya za'ayi aje irin namu asibitocin." Alhaji idi Sale Dakatane ya miƙe a fusacen shina kana yace. "Nifa gaba ɗaya ya ta'azzara min campany na na shinkafa. Sannan kafin kace ka motsa sai ka samu ya toshe ko ina. Hegen yaro mai jajayen kunnuwa. Yana nan tamkar Wahainiya, samun ganinshi ma ya zamewa mutun aiki." Dr Lukman ne ya ɗan sauƙe numfashi tare da cewa. "Cikin satin nan zai dawo Nigeria yanzu haka yana Ethiopia yaje, shugaban kasar can da kanshi da manyan likitocin sune, suka karrama shi. Sabida taimakon da yayiwa wasu daga cikin mutanen ƙasar Ethiopia cikin Airport kan hanyarsa ta zuwa US, dan karramashi a matsayin ɗan kasuwan da yafi ko wanne sauƙin farashin kayan masarufi. Kaga yana tafi kuma yazo wai kuma Ethiopia zasuyi mishi wata karramawar. Yaro kamar ɗan ruwa, komai yasa kai sai Nasara". Bala Tambari ne, ya kalleshi tare da cewa. Toh yanzu dole kai zaka nema mana zama dashi. Yana dawowa muna buƙatar shi mu gwada sayan farashinsa. Muyi mishi tayin harƙallarmu yasan irin ribar da muke shigarwa, wata ƙil zai amince mu haɗa hannu in kuma yaƙi tabbas zamu gina mishi gadar zare.". Da sauri Alhaji Idi Sale Dakata yace. "Uhumm ai In Kuma yaƙi amincewa mu haɗa hannu. Toh lokacin wasan zai fara, dan in taurin kaine da gsky da samun ƙarfin iko bai kai. Mai-gaskiya da wasu ba, da muka gama dasu shekaru ashirin da biyu baya ba, danni cinnaka ne ban bar na gida Bama, bare shi baare." Haka dai suka tashi a taron nasu. A nufin sai ya dawo su zauna dashi. A cikin gidan kuwa. Jannart ce ke Tsaye a kitchen, inda take sanye da wani half gown mai masifar kyau wanda ya d’an bayyana fararen legs d’inta, rigar irin mai kauri da kama fatar jiki dinnan ne, wanda hakanne kuma yasa had’add’iyar Surar jikinta dan bayyana, kasancewarta y’ar gayu, Tabbas Jannart macece mai matuk’ar son fashion, shiyasa hatta suturun da take sawa ya banbanta da sauran na y’an Nigeria, saboda sometimes tafi yin shiga irin na wasu daga cikin larabawa, ko kuma shigar mutanen turkey🇹🇷. Tsaye take a kitchine din cikin kuma nutsuwa take aikinta. Yayinda Mom ke tsaye a gefenta. Cikin kula Mom ta kalleta tare da cewa. "Jannart kamar Yayanki ne ke kiranki". Cikin bugawar zuciya tace. "Yah Junaid!?." Da sauri tace. "Eh shi dai". Bugawa zuciyarta ya kumayi, tare dajin wani iri acikin jikinta, saidai kuma babu yanda ta iya, haka ta juya cikin sanyi ta nufi falon. Can tsakar falon ta hangoshi tsaye, saurayi ne, mai murd’addiyar Surar jiki da kuma tarin gashi akansa irin busu-sun nan, duk da cewar kyawun nasa bawani na zarce hankali bane amma baza’a tab’a k’iransa da mummuna ba, wata riga marar hannuce ajikinsa, sai kuma wondon dake jikinsa wanda ya tsaya masa iya guywa. Bisa alamu kuma yanzu ya tashi daga bacci. saboda yanda idanunsa sukayi jazir. Kallonta yayi, tare kuma da d’an cije labb’ansa, still Cikin binta da wani irin mayataccen kallo yace. "Kije ki share min ɗakina". Fuskarta ta d’an b’ata cikin kuma tsanar shiga ɗakin nashi tace. "Yah Junaid breakfast nake haɗa mana". A fusace ya juyo kanta cikin takaicin abubuwan dake haɗe mishi a kanta ya yarfa mata wani irin gigitaccen mari a kan kunneta na dama, saida ya bada wani irin sauti ƙauuuuu! Da ɗan karen ƙarfi. A gigice tasa tafin hannunta ta tallabe ƙuncin ta. Yayinda wasu taurari suka fara gilma mata a gani. In da sabo yaci ace fuskarta ta saba da marukan Yah Junaid Wanda tun tana yarinya take shansu gashi sanadin su, kunnuwanta sun samu matsala jinta ya raunata. Wasu irin hawaye ne masu masifar zafine suka silalo mata. Ba tare da tace komaiba ta juya ta nufi ɗakin shi. Ta yaya zuciyarta zata samu sauƙin ɗan uwanta da take bata da wani sama dashi tunda shine suke uwa ɗaya uba ɗaya amman yafi kowa tsanarta a duniya. Ba shaƙuwa ko tausayawa a tsakaninsu. Sannan mahaifinsu babu ruwanshi ko a gabanshi Junaid zai daketa babu ruwanshi sai yayi kamar baya wurin ma. In Mom tayi mgna ya gwatsaleta yace babu ruwanta sunfi kusa. Wannan ne ya ƙara tsananta zubda hawayen ta. A haka ta fara tattara mishi falon da gaba ɗaya ya birkitashi. Shigowa yayi ya zauna yana mai Binta da ido, duk inda tayi. Wani irin abu yakeji a kanta. A hankali ya miƙe yabi bayanta lokacin da ta shiga Bedroom. Da sauri ta juyo jin shigowarsa. Gefenta ya matso fuska a murtuke hakan ne yasa bugun zuciyarta ya ƙara tsananta. Har kana iya ganin yadda numfashin ta ke fita da yanayin tsoro. Fuska ya kuma murtukewa. Kana yace. "Munafuka, sai kace da gaske haka kike tsoron maza, ji yadda kike tafiya ba bra kina wani karkakaɗa ƙirji irin ke gaki ƴar iska mai son maza ko?." Idanunta ta rumtse da k’arfi cikin kuma ƙunan ran ƙazafin da Yah Junaid ke jifarta dashi murya na rawa tace. "A'a". Cikin haɗe fuska ya daka mata tsawa tare da cewa. "Toh meya hanaki sa bra?". Murya na rawa tace. "Dr. Lukman ne yace in daina sa bra, sabida matsalar numfashin da Athsman ɗina ke jamin. In nasa ya matse min ƙirji sai numfashina yayi ta shaƙewa". Wani irin dogon tsaki yaja tare da cewa. "Ubanki zanci in baki dena raina min hankali ba, matse ƙirjin da ƙatti keyi bai shaƙe numfashin ba sai saka bra ne zai cushe miki numfashin." Fice min da gani!!". Ya k’are maganar a tsawace. Jin hakanne kuma yasa da sauri ta juya ta fita, hawaye na zubo mata sabida raɗaɗin marin daya yarfa mata da zafin kalaman zargi da yake binta dasu. A falo ta samu Mom da sauri ta faɗa jikinta. Cikin sakin sassayan kuka tace. "Mom ki gaya musu wlh ni ba yar iska bace, Meyasa Mom Meyasa Ya Junaid ke jifana da mugayen maganganu, shifa yaya nane..” Jawo hannunta Mom tayi suka zauna bisa kujera, a hankali tasa tafin hannunta tana share mata hawaye cikin yin ƙasa da murya tace. "Na sani Jannart kuma Allah ya sani, ke ba ƴar iska bace. Yaushe ma kika samu sakewar rayuwar duniya kullum kina cikin takunkumi. Ko ina zakije da masu gadinki. Na rasa wannan masifar tsaron na menene kina girma ana ƙara killaceki kamar abun rashin gsky." Cikin shessheƙan kuka tace. “Mom shi Yah Junaid gani yake, su masu tsaron nawa dasu nake iskanci. Daddy Kuma gani yake in ya cire masu tsaron da wasu zanyi iskanci. Wlh na sani Mom bawai dan tsaron lfyata bane yasa Daddy ware min masu tsaro. Shima zargina yakeyi ko Mom?". Jin yadda numfashin ta ke fitane yasa mom gyara zamanta kana ta fuskanceta da kyau. Allah ya sani tana son Jannart tamkar ƴar cikinta. Amman duk yadda zatayi bata burge Alhaji Idi da Junaid, gani suke kamar so take Jannart ta lalace ne don ba ita ta haifeta ba. Cikin kula da tausasawa uƙubar da suke shayar da ita tace. "A'a Jannart Daddynku baya zarginki, shi ya bada masu tsaronkine sabida larurar ciwonki, kina buƙatar makusanci a koda yaushe, tunda abu kaɗan ke tada miki athsman ɗin wanda kinga tun da yana nimoniya, kina girma yana canzawa ya riƙa har ya zama asman shiyasa yake tsananta kulawa a kanki. Sabida abu kaɗan ke tada miki shi. Kuma Yah Junaid ɗinki yana sonki. Ɗan uwa, uwa ɗaya uba ɗaya ya wuce wasa. Sun haɗa da son da Mamanki zatayi mikine da tana raye". Cikin zubda hawaye tace. "Mom kin bani son da ya kamata uwa ta bawa ƴarta, ni banyi maraicin kyakkyawan tarbiyar uwa ta gari ba. Kawai dai basa so nane". Cikin kafeta da ido Mom tace. "Jannart ki yarda dani, tashi muje kici abinci". Cikin nitsuwa tasa hannunta ta share hawayenta kana ta miƙe. Dinning area suka nufa. Suna zama Daddy ya fito da hakama Junaid da Abdul. Nan suka zauna sukayi breakfast. A hankali ta sauke numfashi ganin Junaid ya miƙe ya bar wurin. Sai kuma ta ɗan kalli Alhaji Idi Saleh Dakata. Cikin takatsantsan da girmamawa tace. "Daddy Ina son zanje gidan Aunty Rabi'ah akwai wani aikin da zamuyi a can". Ido ya ɗan zuba mata. Ita kuwa da sauri tayi ƙasa da kanta. Tana tasbihi cikin ranta, da addu'ar Allah ya ɗaurata a kanshi. Juyawa yayi ya fara sauƙa kan steps ɗin tare da cewa. "Kada ki daɗe. Kuma ƙafarki ƙafarsu Sunday." Cikin sabo da hakan tace. "Toh". Kana ta miƙe ta nufi ɗakinta. Mom kuma ta fara tattara kan table ɗin. Wanka tayi cikin nitsuwa da kuma sauri-sauri. Tana fitowa, ta zauna ta tsane jikinta kana ta busar da tattausan suman kanta. Ta shafa mishi mayuka, sannan ta tubkeshi. Mai ta ɗan shafa kana ta Murja farar hoda, tare dasa man baki. Sosai tayi kyau duk da bata cika kwalliya a fuskarta ba. Wasu tattausan riga da wondo pallazo farare ƙal ta zaro, Sai wata doguwar riga budaddiya mai igiya a tsakiya. pantie tasa, kana ta zira dogon wondon daya kasance yayi tightin fatar jikinta. Dole sa bra baya cikin jadawalin rayuwarta sabida larurar ciwonta. Sai dai takan sa rigunan su ɗan matseta. Rigar ta zura irin mai wuyanan nane wato, high neck, naɗe wuyan tayi ta gyarashi. Cib-cib rigar tayi mata a jikinta gwanin burgewa ƙirjinta yayi cas a tsaye babu alamun ronƙofowa bare zubewa. Lafaffen cikinta ya taimaka kwarai wurin bayyana tsayeyyun breast ɗinta. Doguwar rigar kimono blue color mai ɗigon fari-fari'n ta ɗaura saman riga da wondon, cib kuwa kimonon yayi mata ajikinta, inda kuma har ƙasa yazo mata. Igiyoyin dake sarƙafe tsakiyan rigar ta kama ta ɗaure. Hakan ya bawa tsakiyar rigar haɗewa, sama can kan ƙirirjin ta kuma gefe da gefen ya rufu har ya samu damar rufe nimples ɗin ta. Sai kuma tsakiyan bai ida rufuwa ba. Sai kuma can ƙasa ta nan zaka gane riga da wondone a ƙasan doguwar rigar farin mayafi rigar ta dauko tayi Rolling kanta fuskarta ta fito a ciki kamar sifili (0) a ciki. Sosai shigar tayi masifar mata kyau. Wanda kuma sune suturunta na yau da kullum wanda tafi so da jin daɗin sawa, kasan cewar rigunan cikin masu taushine suna buɗuwa dai-dai jikinta. Turare mai sauƙin ƙamshi ta fesa, sanin sa mai tsananin ƙamshin yana da illa ga baliga in zata fita da kuma lfyarta. Wasu fararen takalma sau ciki masu taushi tasa. Kana ta zari babbar wayarta kiran iphone11promax ta fito. A bakin ƙofar shigowa falon tayi kiciɓis da Mom cikin. Yanayin sakin fuska Mom tace. "Kai masha Allah ɗiyata kinyi kyau". Cikin yanayin jin daɗi tace. "Ngd Mom bari inje da wuri in samu in dawo da wuri". "Toh hamzarta ɗiyata, sai kin dawo". Toh tace kana ta fita ta tafi. Tana fitowa harabar gidan Wadannan garadan marasa kan gado suka miƙe baki ɗayansu. A hankali ta matso kusa da Driver'n'. Cikin kula yace. "Jannart yau kuma ina zamu je, naga yau ba ranar aiki bane?". Cikin jin daɗin yadda dattijon ke mata mgn ta mutuntaka tace. "Baba Ado, gidan Hajia Rabi'ah zamuje". Marfin motar ya kama da nufin buɗe mata, da sauri tace. "Baba Ado ka bari zan buɗe". Murmushi yayi kana ya bude mata, ta shiga. Suma sauran suka shiga sauran motocin suka tafi. Suna isa gidan Hajia Rabi'ah. Bayan sunyi parking ta nufi cikin gida su kuma suka zauna a waje. Da sallama a bakinta ta tura ƙofar. Da sauri taja da baya ganin Asiya dake fitowa. Sai kuma ta shigo ganin taja gefe tana hararanta. Da sauri tayi ciki jin Hajia Rabi'ah na cewa. "A a Jannart kin iso ko. Maza shigo daga ciki". Cikin jin daɗi ta shigo. Ta zauna inda Hajia Rabi'ah ke nuna mata. Cikin girmamawa tace. "My Aunty Ina kwana". Murmushi tayi tare da cewa. "Lfy lau Alhamdulillah ya ƴan tsaron ki". Cikin yin gajeren murmushi tace. "Gasu can a tsaye a bakin gate tamkar dogaran sarki". Dariya ta ɗanyi kana ta kalli wani ɗan matashi dake zaune can bisa kujarar Dinning area tace. "Toh Mahmoud ga Jannart ɗin ta iso. Tunda kaƙi bawa Asiya amsa ko ɗaya". Da sauri ta juyo ta kalli inda aka kira Mahmoud. Shi kuwa tasowa yayi ya nufo cikin falon yana mai cewa. "Aunty naga kamar hasadace ke cinta, kuma ma bada ita nai wayaba. Ita kuma wanna sai saiɓi. Kin san tun safe ina nan kin ajiyeni kamar mara aikin yi". Cikin nitsuwarta tace. "I'm so sorry. Ina kwana". Gefe ya zauna kana yace. "Wuni dai tunda 12 tayi". Nan suka gaisa kana Jannart ta fuskanceshu da kyau. Cikin sani makamar aiki tace. "Yaushe jirgin Ethiopia zai diro Nigeria a wanne gari ɗaya Abuja ko Lagos ne?". Murmushi Mahmoud yayi tare da cewa. "Wato zaki nuna min ke yar jaridace, tuni kin fara tambaya da wayo. Jirgi zaki tambaya ko shi?". Kwaɓe fuska tayi tare da kallon Hajia Rabi'ah kana a hankali tace. "My Aunty menene ma sunan nashi?". Cikin zuba mata ido Hajia Rabi'ah tace. "Iyeh wato ma har kin mance sunan nashi. Kin manta cewa sunan nashi ne kawai makaminki." Cewar Hajia Rabi'ah. Ita kuma Jannart takwara kanta tayi bisa kafaɗa kana tace. "Please my Aunty gaya min zan riƙe". "Rayyern". Ta bata amsa a takaice. Ita kuwa ido ta lumshe tare da fesar da numfashi can cikin zuciyarta tace. *"RAYYERN! RAYYERN!! RAYYERN!!!* Ta maimaita sunan sau uku kana ta juyo ta kalli Mahmoud cikin nitsuwa tace. "Mahmoud ranar yaushe zai dawo? Da wanne lokacin jirginsu zai iso daga Abuja ko Lagos zuwa Kano?". Gyara zamanshi yayi kana yace. "J....! free PAGE . 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 ASSALAMU ALAIKUM, Masoyana ma karantan littattafaina, ina mai farin cikin sanar daku, yau d’in nan MON, 18 OCT 2021 za'a fara biyan kud’in samun damar karanta littafin TUBALI akan farashi mai sauk’i Biya 500 k’aramin farashin na k’aramin group, kana sai *Special people Group* akan farashi mai sauk’i 1k kacal babban group a yawan posting babancinsu yake, zaku biya ta asusuna. ACCOUNT NO 0661110170. BANK NAME: AISHA ALIYU GARKUWA BANK GTBank sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan numben tawa da nakeyin whatsApp da ita 09097853276. *PLS TAKE NOTE BAND VTU* kada kiyi min VTU ko transfer'n katin ta wannan numben etisalat d’in idan kuwa kikayi wlh babu ruwana dan na fad’i miki. Please and please in dai da hali kada ki turo min katin, kiyi min transfer'n ruwan kud’i ta bank account na, in kuma babu dama to sayi katin MTN sai ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp. Gareku mutanen jamhuriyar Niger ku tuntub’i Mommy akan layinta +22790899076, ta wurinta zaku biya, hoton katin zaku d’auka ku tura mata ta wannan numben a whatsApp, Special people group 1k ne (1000) k’aramin group kuma (500) kacal, Please dan Allah babbar macece mai yara da tarin jikoki da y’ay’an jikoki mu kyautata lafazi da mu'amala gareta dan Allah don in ka girmama iyayen wasu wasu zasu girmama naki🙏🏻... Littafin TUBALI littafine na musamman mai salo na musamman mai cike da abubuwa masu tarin yawa. *Tausayi, Sark’ak’iya, jan hankali, Fadakarwa, Nishad’antarwa, ilimantarwa, al'ajabi, Sa'ar rayuwa, riƙon amana, cin amana, ribar kyautatawa, kana da sassayar soya mai salon narke jiki da zuciya* Ga number wayata da nakeyin whatsApp da ita, 09097853276 idan kina son biyan kudin samun damar karanta littafin TUBALI sai ki biya ta wannan ac no din dai 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, dan Allah ki biya kafin kiyi min mgn kina turo shaidar biyanki ina gani zan saki a group, in Kuma baki da ac no ko yanayin zaman wani k’asa ko wani luggun ki sayi katin MTN na 1k in special group kikeso ki turo min. In Kuma k’aramin Group kike so ki sayi katin *MTN ki copy number's din ki turo min ta whatsApp number'n na 09097853276 kada kiyi min VTU ko transfer'n katin 9mobile dan layin nada matsala* Za'ayi tsawon mako ɗaya ana biya ina kafin in fara update domin samun sassaucin aiyukan sauraron mutane, za'a fara biya yau *MON 18 OCT 2021. Kana zan fara posting ranar MON 25 OCT 2021 rana ita yau kenan in mai kowa mai komi ya kaimu bisa rai da lfy* 🙏🏻Na rokeki da girman zatin ubangiji in dai kin san zaki sayane dan ki fidda min littafina dan Allah ki bar kud’inki kiji tausayin marainiya, kada ku cutar da marainiyar Allah,😭🙏🏻🙏🏻🙏🏻. Nasan daga yau har zuwa na gama littafin Chart zaimin yawa zai hausawa aiyuka zasu yawaita gareni, amman babu kamar makonni ukun forko zuwa biyar, Please ina neman al'farmar uzuri in kinga kinyi min mgn ban amsa mikiba, na tuba kiyi haƙuri ba raini bane ko wulak’anci face yawan mutane wata k'il ban isa kan Chart naki bane, Amman muddin na isa na kuma bud’e na gani tabbas zan baki amsa in katine zansashi yana shiga zan saki a group in bai shiga kuma in gaya miki, in Kuma ta account kika turamin ina ganin shaidar biyanki zan saki a group, 🙏🏻Dan Allah in kinsan ba littafi ko maganin gyara namu na mata kikeso ba to kiyi haƙuri da min mgn sai na d’an samu salama🤝🏻😘🙏🏻😂. *Sayan na gari maida kuɗi gida sai kinzo* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:19 PM - Auntyna: *TUBALI* PAGE 3 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE* *ƊANƊANO* *NMETTARI enji men nfulɓe* "Jibi". Ya bata amsa a taƙaice yana mai kallon Kyakkyawar fuskarta. Ita kuwa gyara zamanta tayi tare dasa hannu ta amshi cup ɗin ruwan sanyin, da Hajia Rabi'ah ke miƙa mata-ta ajiye shi bisa Stoll din baƙin glass dake gabanta. "Nagode". Ta faɗi cikin nitsuwa, sannan ta kalli Mahmoud dake bin fuskarta da ido. Cikin yanayinta na nutsuwa da kuma bayyana zallan ajinta na y’a Mace tace. “Akwai tabbacin jibi zai dawo? Sannan ta Abuja ko Lagos zasu sauƙa?". Wayarshi ya zaro a al'jihun rigarsa yana mai lallatsata kana yace. “In sha Allah jibi zasu dawo. Dan last night muna tare da Deen ƙanin Usman PA'nshi. Yayi magana da yayan nashi kan jikin mamansu ya tashi, yaushe zasu dawo. Toh nan Usman ɗin ke cewa jibi zasu dawo. Iya abinda na sani kenan, sauran bayani kuma sai dai in tuntuɓi Deen ɗin". Ya ƙare maganar yana sa wayar a amsakuwa yadda duk zasuji. “Hello Deen ya Gida". Cewar Mahmoud. Deen dake zaune gaban mamansu wanda yanzu ya gama magana da Usman ne yace. "Lfy lau Alhamdulillah Mahmoud". "Yah jikin Mama". "Alhamdulillah jiki da sauƙi". Ya bashi amsa yana miƙa mata maganin. Gyara zamanshi yayi tare da cewa. "Yah Usman ɗin yana dawowa ko?". Ɗan gajeren tsaki yaja tare da cewa. "Eh to, zasu dawo, amman sai jibi fa kuma nan ma wata ƙil in sun iso su kwana a Abuja wata ƙil suda nan sai ranar jumma'a". ya ƙare mgnar da sanyi. "Ayyah ba komai ai in dai jikin da sauƙi, jumma'a kamar yaune Allah dai ya dawo dashi lfy. Ka gaida min Mama da jiki Allah ƙara ƙarfin jiki". “Amin Amin". yace kana sukayi sallama. Katse kiran yayi tare da juyowa ya kalleta. Numfashi suka sauƙe ita da Hajia Rabi'ah. Sai kuma tace. "Alhamdulillah, toh Mahmoud ko zaka bani number Deen". Da sauri yace. "A a in fa yasan me kike bincika bazai saurareki ba". Hajia Rabi'ah ne ta amshi zancen da cewa. "Kada ki damu Jannart in sha Allah komai zai tafi dai-dai. Shi Mahmoud ɗin shi zai rinƙa samo mana bayani. Tunda kuna da number’n juna zaike miki bayani, ba sai kin fito kinzo nan ba, tunda fitar naki aikine mai zaman kanshi." Cikin gamsuwa da hakan tace. "Toh shike nan My Aunty, Ngd Matuƙa Allah ya saka da al'khairi". “Amin Amin.” tace Tana mai gudun kada aikin ya bar hannun yarinyar tunda kowa ya ganta dai yasan bawai tana yin aikin dan neman kuɗi ko suna bane, tana yine dan ra'ayin tane gashi du-du watanni huɗu tayi da fara aikin kuma suna jin daɗin mu'amala da ita, so dama sanyin da shirin yayi shiyasa aka canza wanda ke yinsa a baya. Kuma da alamun tana matuƙar jin daɗin aikin. Kiran Salman ne ya shigo wayarta. Da sauri ta amsa tare da karawa a kunne. "Assalamu alaikum". Tace cikin sassayan sautin ta. Daga b’angarensa kuwa murmushi yayi tare da cewa. "Wa alaikissalam, Jannart kinbi diddigin Rayyern d’in? Kuma wane lbri kika samo mana a kanshi? " Cikin yarda da kai tace. "Duk motsinshi na cikin tafin hannuna!". Dariya mai sauti Salman yayi. Hakama Hajia Rabi'ah da Mahmoud. "Karsashi’nki da ƙarfin guiwarki akan aiki yana burgeni Jannart”. Cewar Salman. Cikin sauƙe numfashi tace. "Toh ba doleba Salman, tunda naji ana shirin korata, ai sai inda ƙarfina da hikimata suka ƙare". Cikin wasa yace. "Ke har wani ƙarfi a garreki da dai kin tsaya a hikimar na yarda". Murmushin daya sanya beauty point ɗin ta lotsawa tayi. Haka dai suka ɗan tattauna batun bayan ta mishi bayanin abinda ta ji kan dawowarshi. Saida tayi sallan azahar ne kuma ta fito suka nufi gida. A kan hanyarsu ta komawa ne, Baba Ado driver'nta ya ɗan juyo ya kalleta cikin kulawa yace. "Jannart yanzu dai ciwonki da sauƙi ko?". Numfashin ta ɗan fidda kana a hankali tace. "Alhamdulillah da sauƙi dai zance, amman yana yawan motsa min a kwanan nan kamar yana son tashi." Cikin tausayawa yace. "Toh amman har yanzu babu wani maganin da ake baki sai allurar da akeyi duk watan ne?". Kai ta gyaɗa mishi tare da cewa. "Eh". Numfashi ya ɗan fesar kana yace. "Allah ya sauƙaƙa yasa zakkan jikine al'farmar Annabi da al'ƙur'ani". Cikin jin daɗi tace. “Amin Baba Ado nagode!". A can Ethiopia birnin Addis Ababa, kuwa. Riyyam-nsra ne tsaye gaban wayarsa daya tsaida. Rawa yakeyi da murmushi a fuskarsa. Sai kuma ya kalli gefensa. Wata kyakkyawar budurwa wacce a ƙalla suyi sa'anni. Murmushi yakeyi cikin harshen Hausa yake cewa. "Jibi iwar haka ina hanyar Nigeria, su Zayton kuma sai dai ayi ta aikin zumbura baki. Fan's ku gani, wai kishi takeyi dani". Da sauri ta kai mushi bugu tare da matso ƙwallar idanunta, tana faɗin "Mammy! Mammy!!". Wata kyakkyawar matace mai Kekkyawar sura da jiki da shiga ta kamala, wacce kyan surarta ya iya boye ainihin shekarunta, ta fito daga cikin wata ƙofar da fuskantar inda ya kafa wayar tashi. Ɗan gudu-gudu da tsalle-tsalle yake yana zagaya parlon Zayton na biye dashi a baya. Da sauri yayi tsalle tare da ɗan sakin ƙara yace. "Ohh Mommy". Jin ta ɗan sa hannu ta bugi ƙeyarshi. Tura baki yayi tare dasa hannunshi ya shafa ƙeyar yana mai zazzarewa Zayton ido. Abin gwanin ban dariya da ka gani kasan akwai Kekkyawar shaƙuwa, ƙauna, tausayi, da son juna. Ɗauke wayar tashi yayi ya sake video a shafinsa na TIKTOK. Kun san matsalar su kenan ƴan TIKTOK duk abinda zasuyi ko sukeyi sai sun nunawa duniya, More Especially irin Riyyam-nsra da yayi shuhura yayi zarra da dubban dubatan masoya mabiya, musamman a cikin kwanakin nan da yai mgn da Hausa ya janye mana hankalin matasan Nigeria, domin kuwa ayanzu followers d’insa harsun d’arawa two million. Gane abin da yayi dinne kuma yasa. Mammy matsoshi da kyau ta kama kunnenshi ta ɗan matse. Ƙara ya kuma ɗan saki, wanda yasa Zayton tuntsirewa da dariyar jin daɗi tana ɗaga mishi gira. Ita kuma Mammy cikin ɗan faɗa tace. “Wato kai Riyyam baza ka taɓa canzawa bako, duk motsinmu sai ka bazamu a duniya? Kai kam inaga kana gab da nuna duniya yadda kake kashi ma ko". Hannunshi yake ɗan yayyarfawa tare da cewa. "Afwan Yaah Mammy na tuba, wayyo Hamma Mammy zata tsinke min kunne". Dariya Zayton tayi tare da cewa. "Zai aikata fiye da hakama Mammy ja kunnen da kyau". Hannunshi ya kai ya bugi hannunta tare da cewa. "Yarinyar nan ki shiga hankalinki fa". Fuska ta haɗe tare da cewa. "Waye yarinyar yaro in ka manta in tuna maka nice babba 15 minute nake baka, kaga kuwa dole ace da mijin iya baba, dan 15 minute ba 15 second bane". Sosai Mammy ta saki murmushi suna matuƙar sata nishaɗi da ɗebe mata kewa, da danne mata duk wani ƙuncin rayuwa, Especially in suna faɗa kan girma. Zayton son girma kamar gyambo, 15 minute da take bashin nan ji takeyi kamar shekaru goma sha biyar take bashi. Gefe ta zauna kana suka zo suka sata a tsakiya. Cikin sakin fuska ta shafa kan Riyyam-nsra tare da cewa. "Zoh nan autana". Gwalo yayiwa Zayton tare da ɗaura kanshi bisa cinyarta tuni kuma ya sake haɗa video. Murmushi yakeyi yana yiwa Zaiton signal tare da cewa. "Mammy asamin al'barka". Da sauri itama ta sako kanta tare da cewa. "Mammy ai nice mace, dan haka ya riƙe girman ya matsa ni in kwanta". Cikin yin ƙasa da murya Mammy tace. "Ya isa haka ku bari, Dida na bacci kada ku tada min ita". Toh sukace dan yadda tayi mgnar ba wasa. Bayan ya saki wannan video ɗin ne kuma. Ya gyara zamanshi ya fuskanci Mammy da kyau jin tana cewa. “Riyyam sam hankali na. baya kwanciya da wannan rawan kan naka! Ina jin tsoron kayi nesa dani, gaba ɗaya ka juye ka zama ɗan nanaye, ka zama tamkar mazari duk inda kake sai rawa, sai waƙa, sai haɗa comedy duk inda kake waya na hannu, kai kaɗai a ganka kana dariya ko kana kuka ko kana haɗa fuska ko layi, kai gasu nan dai barkatai, ka zama ɗan Film a fili ka rubuta lbri ka tsara ka bawa kanka umarni kayi shirin. Ga ɗan karen yawo yau kace zaka tafi waccar ƙasar, gobe kace zakaje waccar gashi ka zama babu sirri duk inda kake an sani, shiyasa nake jin tsoron zuwanka Nigeria duk inda kaga mata sai ka bisu da ido". Da sauri ya gyara zamanshi cikin nitsuwa kamar ba shiba yace. "Mammy babu komai sai al'khairi, ki yarda dani bana wani mugun abu, in ke bakya gani na ai Ubangijin talikai daya busan numfashin yana ganina". Uhum tsakanin uwa da ɗa kenan ya gane cewa tana zargin shi ne ko tana tsoron taɓarɓarewar tarbiyarshi. Cikin sauƙe nannauyan numfashin tace. "Wlh badon dole ba, bazaka jeba, amman ba komai Allah ya kaika lfy ya dawo da kai lfy. Sai dai dole ka nitsu ka dena wannan rawan kan". Hannunshi yasa ya kame kanshi kana yace. "Toh Mammy na dena". Murmushi tayi hakama zaitun. Washe gari ranar Laraba, Kano Nigeria. Cikin bacci taji numfashin ta, na fita a cushe, kana tana shaƙan zazzafan ƙamshin turaren sa mai masifar ƙarfi da tafiya da numfashin ta. Idonta ta buɗe cikin wahalar numfashi. Da sauri ta ida buɗe su duka tare da fisgo numfashin ta a wahalce. Sabida ganin Yah Junaid da tayi sunkuye a kanta hannunshi na kan ƙirjinta. Wani irin tsuma da karkarwa jikinta ya farayi, da azaban ƙarfi. Cikin tsananin tsoro da razanin ta yunƙuro zata tashi, tare da furta "innalillahi wa innalillahi raji'un." Wani irin azabebben tsoro firgita kaɗuwa da gigitane suka dirar mata lokacin ɗaya jin yadda yasa hannunshi ya matse ta tare da murtuƙe fuskarshi. Cikin tsananin rawan jiki take zaro ido murya da baki na rawa tace. "Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un Y... Ya... Yah... Juna..Junaid, me haka!!” Wani irin masifeffen kallo ya watsa mata, tare da kai hannunshi duka biyu kan breast ɗinta, yayi musu wani irin masifeffen kamu wanda yasa ta saki wani irin gigitaccen ƙara, lokaci ɗaya kuma numfashin ta ya fara off and Dawn, ciwonta na gab da tashi. Shi kuwa Junaid wani irin sanyi yakeji a ransa tare da rumtse tafin hannunsa. Mom kuwa dake ɗakinta, ita da Abdul cikin razanin jin sautin muryar Jannart ta miƙe tsaye jiki na rawa, ta fito falo. Dai-dai lokacin kuma Jannart ɗin ta fara wani irin fiffizgewa sabida numfashin ta dake shirin barin gangan jikinta. Wata iriyar fitinenneyar zufa mai cike da zafi, ta fara tsastsafo mata tako wani hudan gashin jikinta. “Hahhhh! Uhhhhhhhh!! Fuhhhhhhhheeeeyyyy!!! M...Mom!" Ta fuzgo maganar da ƙarfi lokaci daya kuma numfashin ta ya dena shiga sai fifita. Jiki na rawa Mom ta kutsa kanta cikin ɗakin nata. Shi kuwa Junaid wani irin fitinenne abu yakeji yana tsirgar masa. Hannunshi ya kirjinta. Tare da yiwa breast ɗin ta wani azabebben riƙon da saida yaji. Gamsuwa shaiɗan cinsa. Kana ya juya ya nufi ƙofar fita. A bakin ƙofar sukayi kiciɓis da Mom. Wani irin mugun kallo ya watsa mata. Ita kuwa Mom wani irin kallon tuhuma take binshi dashi. "Mchewww". Taja wani dogon tsaki ganin bazai bata hanya bane yasa ta matsa gefe. Wucewa yayi tare da cewa. "Sai kiyi ai". Ita dai bata bi ta kanshi ba, ta wuce cikin ɗakin. A gigice ta nufi kan gadon tana kiran ta. "Jannart! Jannart!! Jannart!!!". Ta Ƙarisa kiran sunanta a gigice tare da hawa kan gadon ta jawota jikinta tana cewa. "Innalillahi wa innailaihi rajiun. Abdul! Abdul kazo". Da gudu Abdul ya nufi ɗakin sabida dama yana falo Juinad ne ya hanashi shiga. Cikin ruɗani tace. "Abdul kira min Daddynku. Ka gaya mishi jikin Jannart ya tashi". Da sauri yace. "Toh Mom amman bari in fara kiran Dr Lukman". Ya ƙare mgnar yana kara wayarshi a kunne. Ita kuwa Mom sai jijjiga Jannart daketa kokuma da numfashin ta takeyi. Cikin rauni Abdul yace. "Assalamu alaikum. Daddy". "Na'am Abdul ya akayi ne?". Alhaji idi sele Dakata dake zaune a Office nashi Barrister Kabir Saleh Dakata na zaune a gabanshi. Ya amsawa Abdul da kulawa. “Daddy jikin Jannart ne ya tashi, na kira Dr Lukman kuma baya ɗagawa". Da sauri yace. “Innalillahi Bari in kirashi yanzu-yanzu". Ya ƙare mgnar da katse kiran. Cikin kula Barrister Kabir Dakata yace. "Yaya lfy kuwa? Jikin Jannart ko?". Cikin damuwa yace. "Eh". Miƙewa tsaye yayi tare da cewa. Bari inje mu tafi asibiti". Tuni kafin yayi wata magana ma ƙanin nashi ya fita. Abdul ya kuma kira tare da cewa. “Ga Abbanku na zuwa da likita". Toh yace kana ya katse kiran. Shiru yayi yana nazartar irin son da Ƙanin nashi keyiwa yaranshi, Especially ma Jannart yana mata wani irin so na musamman. So na da ban a cikin yaranshi. Ajiyan zuciya ya sauƙe tare da meda kai ya jingina da kujera. A hankali yake jujjuyawa, yana mai ƙoƙarin kauda tunanin da zuciyarsa ke kawo mishi. Shi kuwa Barrister Kabir yana fita kai tsaye. Asibitin Hamda Ya wuce. Yana mai kiran babban Dr. Yana tafe cikin gudu kamar maiyin doguwar tafiya. Yana isa kai tsaye Office ɗin Dr Sajo ya wuce. Yana ganinshi ya miƙe tsaye tare da cewa. "A a Ƙanina! Ka iso, ko ina mara lafiyar?". Cikin girmamawa da alamun tsohuwar amintaka yace. "Barka dai Yaya Sajo, dan Allah kayi haƙuri mara lafiyar tana gida. Ni kuma daga Campany’n Yays Dakata nake, so kafin in koma gida in ɗaukota komai zai iya faruwa, kasan matsalar cutar athsman shiyasa nace bari in biya mu tafi tare. Dan Allah kayi haƙuri". Murmushi Dr. Sajo yayi tare da fara tattara abin buƙatarsa yana mai tuno amintaka da mutuntakar da ke tsakaninsa dasu a baya. Cikin kuma kula da amintaka yace. "Ba komai ƙanina muje, dama na gama yau bani da aiki". Cikin jin daɗi ya juya ya fita, shi kuwa yana biye dashi a baya. Motarshi suka shiga, shiyasa yake taka motar da kyau. Tsoro yakeji yasan yadda ciwon ke wahalar da ita. A can gida kuwa, gaba ɗaya Mom da Abdul sun rikice. Ita kuwa Jannart tuni ta gama gigicewa ta fita haiyacinta, fuskarta nan tayi jazir. Sai fuzgo numfashin takeyi da ƙarfi. Wayar Abdul ne tai ringing yana ɗagawa yace. "Abba jikin fa ya tsananta". "Subahanallahi Abdul gani nan zuwa yanzu". Toh yace kana ya katse kiran. Suna isa kai tsaye cikin gidan sukayi. Abban na gaba Dr Sajo na biye dashi a baya. Suna shiga Dr. Sajo ya fara aikinsa, allura yayi mata dan samun dai-dai-ta numfashin ta. Allah cikin ikonsa kuma a take ta fara sauƙe ajiyan zuciya, lokaci ɗaya jikinta ya fara sakewa. Sai ga wani irin bacci mai nauyi ya kwasheta... Kusan a tare suka sauƙe ajiyar zuciya baki ɗayansu. Cikin kuma sauƙe numfashi Abba yace. "Alhamdulillah". Hakama Mom. Abdul kuwa shiru yayi yana mai jin tausayin yar uwar tasa. Dr. Sajo kuwa, harhaɗa kayan aikinshi yayi, kana ya kalli Barrister Kabir, gyaran murya yayi tare da cewa. “Ciwonta yayi zurfi a jikinta, kuma bata bin doka da ƙaidar maganin yadda ya kamata". Da sauri Mom tace. "Ai ba'a bata magani Allura kawai akeyi mata duk wata". Cikin mamaki yace. "Allura kuma? Toh wacce iriyar Allura ce duk wata kuma!?." Cikin sanyi Abdul yace. "Gaskiya bamu san wacce iriyar Allura bace". Da sauri Dr Sajo ya kalli Barrister tare da cewa. "Wanne Dr ne yake duba ta?". Numfashi mai nauyi Barrister ya sauƙe kana a hankali yace. "Dr. Lukman ne". Wani irin shiru Dr Sajo yayi tare da alamun nisan nazari. Kana yace. "Ok muje ko Barrister". Toh yace kana suka nufi hanyar fita. Sai kuma ya ɗan juyo ya kalli Mom dake gyarawa Jannart din kwanciyarta, cikin nitsuwa yace. “Kada ki damu, zata samu lfy in sha Allah, sannan zamu canza mata Dr da zai na kulawa da ita da kyau". Kai ta gyaɗa tare da cewa. "Mun gode". A hankali Dr. Sajo ya juyo ya kalli Barrister Kabir dake jan mota, dan medashi asibitin sa. “Ƙanina akwai buk’atar a canzawa Jannart likitan da zaina dubata.” Cikin nitsuwa Barrister Kabir ya ɗan juyo ya kalleshi tare da cewa. "Yaya Sajo meyasa!?". Kafaɗarshi ya ɗan ɗaga tare da cewa. "Noh ba komai, kawai dai ciwonta yanada buƙatar gamayyar likitocin zamani bawai a tsaya kan ɗaya ba, a samo wani shima ya gwada kwarewar sa". Uhum Dr.Sajo bai tuna cewa da babban Lawyer yake mgna ba. Cikin fahimtar wani abun Barrister Kabir yace. "Toh ba matsala in sha Allah za'ayi haka. Amman ina zamu samu likitan?". Da sauri yace. "A wannan mai sauƙine, akwai wani Babban Doctor yarone matashi mai ƙuruciya da sanaiyar ilimin likitanci na juya da yau, kana harna gobe yana bincika yasan aikinsa, mun gamsu dashi, Dr Rayyern Mai-nasara." Da sauri Barrister yace. “Zakayi mana hanyar ganinshi kenan? Dan ance yana da wuyar gani". Ya ƙare maganar yana yin parking. Kai ya ɗan juyo ya fuskanceshi tare da cewa. "Eh to Gaskiya yana da wuyar samu, saboda yawan aiyuka, kuma a wani sashin bashi da wuyar gani, in har kaje Mai-nasara Hospital ɗinsa, muddin dai yana ƙasar, toh zaka ganshi sai dai ko in baya ƙasar, in kuma bakayi sa'a ba, sai a turaka wurin wani Dr ƙaninsa da kuma amininsa ɗin ba shiba, tunda yanzu aikin Company's dinsa sun tasoshi gaba, dole ya samo wasu likitocin bayan shi. Saɓanin da da shi kaɗai ke jan ragamar asibitin. Amman idan nasa hannu na baku takarda zuwa gareshi kuna zuwa shi ɗin zaku gani". Cikin gamsuwa Barrister yace. “Alhamdulillah nagode matuƙa Yayana". "Haba ba komai Kabir yiwa kaine. Yauwa sai kuma batun allurar da akeyi matan nan, abar yi matashi akwai buƙatar in santa, sannan ina son sanin sunan allurar". Ya ƙare zancen yana fita daga cikin motar. Cikin gamsuwa Barrister yace to. Kana sukayi sallama. Ganin lokacin sallan azahar yayine kuma yasa ya nufi masallaci. Koda aka idar da sallah kuwa. Gidan yayan nashi ya koma. Ethiopia. Dr Rayyern Mai-nasara ne. Tsaye cikin wasu tattausan Suit masu masifar kyau da taushi tare da sheƙi. Inda Riga da wondon suit din suka kasance pink color masu dauke da zane-zanen fari, sai kuma neck tie ɗin shi daya kasance fari, yayinda long sleeve dinsa ma ta kasance white, takalmin dake kafansa kuwa pink color ne mai dauke da harafin R-M. Sai kuma Diamond watch din dake hannunsa mai ɗan karen sheƙi da tsada. Wayarshi kirar iphone 12pro max ne saƙale a kafaɗarshi yayinda ya mannata a kunne yana magana. Kana kuma hannunshi ɗaya na riƙe da System ɗin shi. Daya hannunshi kuma na lallatsashi. Bisa alamu aiki mai muhimmanci yakeyi. Ga kuma wani irin masifeffen ƙamshi mai ɗan karen daɗin shaƙa da yake fitarwa. Lallausan Sajenshi nan ya kwanta lib, yayiwa kyakkyawar fuskarsa kawanya sai sheƙi yakeyi. Haka kuma Ɗan madaidaicin bakinsa mai jajayen lips na motsawa a hankali. Yayinda siraran idanunshi suka fito ras, cikin ɗan siririn glass mai ruwan garai-garai, irin na Doctor's daya liƙashi cas bisa karan hancinsa. A hankali ya juyo ya kalli Usman daya shigo cikin alamun shiri. "Sir gani". Usaman ya fada anutse. Da idanunshi yayi masa nuni da jakarsa, yana maici gaba da maganar da yakeyi a wayar. "Uhumm". Yace tare da lumshe idonshi. A can ɗaya sashin kuwa ba tare da damuwa ba Sulaiman yaci gaba da magana. Sabida sanin haka Allah ya halicce Rayyern mafi akasarin lokuta maganar Uhumm, ne ko eh ko hmm koko a'a Bai cika yawan surutu ba, da fari gani suke miskilanci ne, sai daga baya suka fahimci abin da gaskene. Dan muddin za'ayi ta surutu ko hayaniya ko magana da ƙarfi a kanshi ko kukan yaro ko babba, a take idanunshi ke kaɗawa suyi jazir, lokaci ɗaya ciwon kai ke rufeshi larurarsa. Ido ya ɗan juyo yana kallon Usman dake tsaye gefenshi. Yayinda kuma yake jin Sulaiman na cewa. "Wallahi Rayyern ni kamanninku ya daina bani mamaki yanzu sai dai tsoro, Allah ko da yayi magana da hausa ko muryarshi iri ɗaya da Ramadan kuma". A hankali yace. "Hmmm Sulaiman social media ka biyewa ko?". Da sauri yace. "Dan Allah tsaya kaji, yaushe zaku dawo?". A taƙaice yace. "Jibi!". Cikin fidda numfashi Sulaiman yace. “Toh gashi kuma shi yaron yau zai taho Nigeria, ni nai zaton yau nema zaku dawo ince Allah yasa ku haɗu a jirgi kaga zahiri, abu kamar an dama kunu an raba har ɗan makolloto yake dashi irin naka fa". Ɗan gajeren numfashi mai d’auke da gajiya Rayyern ya fesar tare da cewa. "Uhmm, it’s Okay a gaida Baby". Yana faɗin haka ya katse kiran. Sai kuma ga wani kiran ya shigo. Da sauri ya zauna bisa kujerar bayanshi kana ya amsa kiran. Cikin tsananin girmamawa hade da ladabi da biyayya da kuma tarin mutuntaka yace. "Assalamu alaikum". A can ɗaya sashin kuwa, wani kyakkyawan mutum ne mai cikar haiba kamala ne, zaune. Alhaji Bashir Muhammad Mai-nasara kenan, sai Mami mai ɗakinshi dake gefenshi. Kana ɗan matashin ƙaramin ɗansu Dr Ramadan Mai-nasara na zaune gaban Abba'n nasu. Cikin tarin so kula bege da kuma ƙauna, Alhaji Bashir ya gyara zamanshi tare da cewa. "Wa alaikassalam". Cikin jin daɗin jin muryar mahaifin nashi yace. "Abba Barka da safiya". "Barka dai Rayyanu". Ido ya lumshe cike da son mahaifin nashi yace. "Abba kuna lafiya?". "Lafiya lau Alhamdulillah, ga Mamynku da Ramadan wai in tambaya musu yaushe zaka dawo, suna kewarka". Murmushin gefen baki daya bayyana fararen kyawawan haƙoransa yayi, cikin kuma sauƙe numfashi yace. "Nima ina kewarku Abba in Sha Allah yau ina hanya amman Abba kai kaɗai fa". Murmushi yayi fahimtar cewa. "Shi kaɗai yasan yau zai dawo kenan." Ramadan kuwa murmushi yayi sabida jin abinda Hamman nashi ya faɗa. Mamy kuwa Kekkyawar mace mai cikar haiba, murya ta ɗan ɗaga tare da cewa. "Toh me zan dafa maka". Idonshi ya lumshe fahimtar sun jishi kenan. Cikin sanyi yace. "Mamy'na komai ma". Amsar wayar tayi tare da cewa. "Cin zaƙi zai Barka kaci abinda zan dafa maka ko?". Cikin fuskar annuri yace. "Yesssss! Mamy". "Toh shike nan Babana Allah ya kawo min kai lfy". "Amin Amin Mamy". Yace cikin lumshe ido Daga nan sukayi sallama. Kana ya juyo ya kalli Usman kana a taƙaice yace. "Mu je". Da sauri Usman yace. "Sir ina muka nufa?". Cike da mamaki Usman ya ɗago kanshi da sauri ya zuba mishi ido cikin al'ajabin jin yana cewa. "Nigeria". Ya buɗe baki zaiyi magana ya ɗaga mishi hannu tare da nuna mishi ƙofar fita. Haka yasa ya gimtse maganar kana ya ɗauki kayyakin nasu Suka fita. Boke International Airport Addis Ababa Ethiopian.Suka nufa kai tsaye Still Kai tsaye Airport parking suka nufa. Bayan Driver'n'shi yayi parking. Da sauri Usman ya fito ya buɗe mishi, marfin motar. Cikin nitsuwa ya zuro ƙafarsa ta dama waje , tare da sauƙeta ƙasa ahankali, Saidai kuma da sauri ya rumtse idanunshi tare da dafe ƙahon zuciyarshi saboda wani irin m...! 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 ASSALAMU ALAIKUM, Masoyana ma karantan littattafaina, ina mai farin cikin sanar daku, yau d’in nan MON, 18 OCT 2021 za'a fara biyan kud’in samun damar karanta littafin TUBALI akan farashi mai sauk’i Biya 500 k’aramin farashin na k’aramin group, kana sai *Special people Group* akan farashi mai sauk’i 1k kacal babban group a yawan posting babancinsu yake, zaku biya ta asusuna. ACCOUNT NO 0661110170. BANK NAME: AISHA ALIYU GARKUWA BANK GTBank sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan numben tawa da nakeyin whatsApp da ita 09097853276. *PLS TAKE NOTE BAND VTU* kada kiyi min VTU ko transfer'n katin ta wannan numben etisalat d’in idan kuwa kikayi wlh babu ruwana dan na fad’i miki. Please and please in dai da hali kada ki turo min katin, kiyi min transfer'n ruwan kud’i ta bank account na, in kuma babu dama to sayi katin MTN sai ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp. Gareku mutanen jamhuriyar Niger ku tuntub’i Mommy akan layinta +22790899076, ta wurinta zaku biya, hoton katin zaku d’auka ku tura mata ta wannan numben a whatsApp, Special people group 1k ne (1000) k’aramin group kuma (500) kacal, Please dan Allah babbar macece mai yara da tarin jikoki da y’ay’an jikoki mu kyautata lafazi da mu'amala gareta dan Allah don in ka girmama iyayen wasu wasu zasu girmama naki🙏🏻... Littafin TUBALI littafine na musamman mai salo na musamman mai cike da abubuwa masu tarin yawa. *Tausayi, Sark’ak’iya, jan hankali, Fadakarwa, Nishad’antarwa, ilimantarwa, al'ajabi, Sa'ar rayuwa, riƙon amana, cin amana, ribar kyautatawa, kana da sassayar soya mai salon narke jiki da zuciya* Ga number wayata da nakeyin whatsApp da ita, 09097853276 idan kina son biyan kudin samun damar karanta littafin TUBALI sai ki biya ta wannan ac no din dai 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, dan Allah ki biya kafin kiyi min mgn kina turo shaidar biyanki ina gani zan saki a group, in Kuma baki da ac no ko yanayin zaman wani k’asa ko wani luggun ki sayi katin MTN na 1k in special group kikeso ki turo min. In Kuma k’aramin Group kike so ki sayi katin *MTN ki copy number's din ki turo min ta whatsApp number'n na 09097853276 kada kiyi min VTU ko transfer'n katin 9mobile dan layin nada matsala* Za'ayi tsawon mako ɗaya ana biya ina kafin in fara update domin samun sassaucin aiyukan sauraron mutane, za'a fara biya yau *MON 18 OCT 2021. Kana zan fara posting ranar MON 25 OCT 2021 rana ita yau kenan in mai kowa mai komi ya kaimu bisa rai da lfy* 🙏🏻Na rokeki da girman zatin ubangiji in dai kin san zaki sayane dan ki fidda min littafina dan Allah ki bar kud’inki kiji tausayin marainiya, kada ku cutar da marainiyar Allah,😭🙏🏻🙏🏻🙏🏻. Nasan daga yau har zuwa na gama littafin Chart zaimin yawa zai hausawa aiyuka zasu yawaita gareni, amman babu kamar makonni ukun forko zuwa biyar, Please ina neman al'farmar uzuri in kinga kinyi min mgn ban amsa mikiba, na tuba kiyi haƙuri ba raini bane ko wulak’anci face yawan mutane wata k'il ban isa kan Chart naki bane, Amman muddin na isa na kuma bud’e na gani tabbas zan baki amsa in katine zansashi yana shiga zan saki a group in bai shiga kuma in gaya miki, in Kuma ta account kika turamin ina ganin shaidar biyanki zan saki a group, 🙏🏻Dan Allah in kinsan ba littafi ko maganin gyara namu na mata kikeso ba to kiyi haƙuri da min mgn sai na d’an samu salama🤝🏻😘🙏🏻😂. *Sayan na gari maida kuɗi gida sai kinzo* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:19 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 5 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *FREE PAGE NE* *Littafin TUBALI na kuɗine, ki biya 500 in saki a ƙaramin group, ko kuma ki biya 1000 in saki Special Group, wanda cikin mako biyu kacal zamu ƙare part 1. Ki turo kuɗin ta asusuna na GTBank, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo shaidar biyanki ta wannan numben whatsApp na 09097853276. Ki saya ki karanta cikin salama ba tare da hakkina a kankiba, in bazaki sayaba ga littatafai nan birjik kamar jompa a Jos sai ki samu na kyauta ki karance salim alin* Kallo mai cike da tarin takaici ya watsa mata, rikitattun idanunshi cikin nata kwayar idanun kasan cewar suna fuskantar juna. Wani irin azabebben zogi lips ɗinshi sukeyi sabida yadda ta bugi gemunshi da goshinta, har hakan yasa lips ɗin suka haɗe da kyawawan haƙorinsa. Zut-zut haka yakeji suna zogi. Da raɗaɗi, wani irin tafasa zuciyarshi takeyi tare da harbawa, files ɗin campany'nsa da yake da matuƙar mahimmanci da suke watse a ƙasa ya zubawa idanu. Wani irin mugun kallo ya kuma watsa mata duk a cikin abinda baifi 5 second ba. Idonshi ya kai bisa hannunta dake shaƙe da kwalar rigarsa ta gefe. Hannunshi na dama yasa ya damƙo hannunta da azaban ƙarfi, kana ya yarfashi. Wanda sanadin fizge hannun nata da yayi kuma wayarshi, kirar iphone 12 pro max dake cikin al'jihun rigarsa ya faɗo ƙasa. Kana ita kuwa Jannart wani irin masifeffen karkarwa jikinta keyi. Yayinda kuma gaba ɗaya hankalinta kecan baya. Sabida masifar tsoron Yah Junaid da ta tabbatar muddin ya ganta sai ya kusan kasheta. Haka yasa gaba ɗaya ma hankalinta baya kanshi, bare taga ta'adin da ta aikata mishi. Tangal-tangal tayi lokacin daya yarfa hannun nata, da sauri ta dafe ginin gefenta tare da gyara tsayuwarta, cikin rashin sa'a ta sauƙe ƙafarta ta hagu kan glasss ɗin fuskar wayar tashi, da tsinin takalminta mai masifar ƙarfi. Saurin yin ƙasa da kansa yayi, sakamakon jin ƙaran sautin fashewar glass din wayarsa, wanda take dauke da screen mai tsada. Idonshi ya rumtse da ƙarfi. Yana mai jin tamkar ya shaƙe wuyanta sai tayi sanyi. Sam Ba ɗaruruwan kudin wayar yake tunawa ba, muhimman abubuwansa dake cikin wayar yake tunawa wanda yasan tabbas zai iya rasa wani abun. Ita kuwa Jannart da sauri ta sunkuyo jin ta taka wani abu kuma tsantsi ya ɗebi ƙafarta. Da sauri ta janye ƙafar tata cikin wani akasin kuma, ta sauƙe tsinin takalmin nata, kan tattausan ƙafarsa dake cikin tattausan takalmin fata, dai-dai kan farcen babbar yatsarshi ta kafa tsinin takalmin tare da sake iya nauyi ta. "Auchhhhhh!!". Ya sake wani irin sauti tare da rumtse idanunshi da ƙarfi, hade kuma da taune lips ɗin shi na kasa dake ta zogi tun buge shi da tayi. Ƙara rumtse idanunshi yayi sabida wani irin, masifeffen azaba da yaji tun daga tsakiyar kanshi har cikin ƙoƙon ranshi, kana ya iso kan babbar yatsar tashi. Da sauri ta kuma janye ƙafarta, tare dayin baya kaɗan tana mai wai-wayen bayanta, alamun sam hankalinta baya gabanta sai baya. Wani irin kallo ya zubawa tarin ɓarnar da tayi mishi,a lokaci ɗaya ta lalata mishi abubuwa da yawa, har lfyarshi bai tsiraba Ta nuƙurƙusashi tamkar wanda yayi karo da tirela. Wani irin nannauyan numfashin ta sauƙe ganin Salman ne ke biye da ita a bayan yana ce mata ke ɗin. Da sauri Salman ya iso garesu. Ganin yadda suke tsaye cirko-cirko. Rayyern ya kalla cikin nitsuwa, tare da fahimtar karo sukayi, cikin sauri yace. "Innalillahi karo kukayi, bawan Allah kayi haƙuri." Ya ƙare mgnar yana sunkuyawa files din ya fara tattarewa, yana mai cewa. "Subahanallahi, wayarka duk ta dare, Jannart garin ya akayi haka". Ita dai Jannart sai numfashin tsoro take sauƙewa, ta gaza cewa komai sabida ganin wani irin mugun masifeffen kallon da yake watsa mata, sai yanzu idonta ya kai ga ta'adin da tayi mishi. Da sauri tayi ƙasa da kanta dan bata da jarumtar da zata iya jurar kallon nan daga kwayar fitinennun idanunshi. Yatsun ƙafarshi ta tsurawa ido ganin yadda suke tsuma alamun tsananin azaba, ga kuma jini da take tsastsafowa. Dib-dab-dib-dab haka taji zuciyarta na bugawa a 170. Salman kuwa cikin yanayin damuwa ya miƙowa Dr Rayyern Mai-nasara Takardun da wayar cikin yanayin jin ba daɗi yace. "Dan Allah da Manzonsa kayi haƙuri bawan Allah". Idonshi ya rumtse da ƙarfi tare da miƙa hannunsa ya amshi takardun da wayar. Sabida Salman ya gama dashi, tunda yace. "Dan Allah da Manzonsa yayi haƙuri, to ya zame masa wajibi kuma dole yayi haƙuri sabida wannan shine mafi ƙololuwar al'farmar da mutun zai nema a wurin musulmi yayi mishi, wannan shine kalaman da Abban sa ke cemasa a mafi akasarin lokuta. Amman badon haka ba yaso ya yarfawa wannan birkitacciyar yarinyar mari ɗaya rak, taji salon yadda tafin shi yake, so yayi ya yarfa mata mari da hannun hagunshi wanda yasan tabbas sai ta saki fitsari sabida ya lura bata iya bada haƙuri ba, kuma bata da nitsuwa. Wani irin juyowa yayi ya watsa mata wani irin kallo da fuska a murtuƙe, "Mchewwwww ". Yaja mata wani irin tsaki tare da yin kwaffa kana ya juya yayi gaba ba tare da yayiwa Salman mgn ba. Cikin kaɗuwa Salman yace. "Jannart ya akayi haka, kinga asarar da kikayi mishi kuwa, nasan tabbas duk yadda akayi kece da laifin karon tunda kin hango mala'ikan ɗaukan ranki, kina gudu kina rawan jiki kina wai-waye kinzo kin mishi ta'adi. Kin kuma san kuɗin wayar nan da kika fasa mishi sarai amman ko a jikinki. Sannan kin tsaya kinyi shiru, wannan wanne irin tsorone kijeyiwa Junaid?” Ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe, tare da lumshe idanunta a hankali cikin nutsuwarta da ta fara dawowa tace. “Allah ya bashi haƙuri, wlh Salman na rasa ta ina zan fara bashi haƙuri ne, kagafa wani irin kallon da yakemin tamkar zai shaƙeni ya kasheni, tsoronshi naji. Sannan kuma duk tsorona kada Yah Junaid ya ganni, wlh in ya ganni a nan kuma bance zanzo nanba bisa aikina sai ya kusan kasheni, duk allurarsa ta sojoji a kaina zai direta." Cikin takaici Salman yace. "Shike nan ai mun rasa damar farko, dan yanzu dai da wuya in Dr.Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara bai wuceba tun tuni, matsalar ba sanin fuskarsa akayi ba bare ace da mun ganshi zamu ganeshi. Dama dole bincike zamuyi da numbers din motocinsa, da aka bamu zamu ganeshi mubi bayanshi muga gidansu. Kinga har lau dai tsoron Junaid yana hanaki nasara. Har nima ta shafeni." Cikin takaici tace. "Toh ya zanyi?". Kwaɓe fuskarsa yayi tare da juyawa yayi baya. Itama kuwa juyawa tayi tabi bayanshi. Riyyam-nsra kuwa, ɓat RAYYERN da Usman PA suka ɓacewa ganinsa. Gaba ɗaya ya gama zagaye wurin babu su ba dalilin su. Wani irin masifeffen kuka yakeji tun daga can ƙasan maƙoshi sa yana taso mishi. Saboda lokaci daya yaga samu ya kuma ga rashi. Kana layinshi bazaiyi aiki a nanba bare ya kira Mammy ya sanar mata halin da yake ciki. Hakan yasa yake jin wani irin ƙuncin rai. Gefe ya koma ya zauna bisa kujera, tare da maida kanshi ya jingine yana mai jin wasu irin zafafan hawaye na tsastsafo mishi. Da sauri Salman ya nunawa Jannart Riyyam-nsra tare da cewa. “Ikon Allah Jannart ga mutuminki". Juyowa sukayi suna kallonshi. Shidinma kuwa Idanunshi da sukayi ja ya buɗe yana kallonsu. A hankali Jannart tace. "Kai ba shi bane, sai dai ko ƙaninshi". Da sauri Riyyam-nsra ya miƙe tsaye tare da rataya jakarshi bisa kafaɗa. "Assalamu alaikum". Yace yana miƙawa Salman hannu. "Wa alaikassalam". Yace tare da bashi hannu. Sukayi musabiha, cikin sanyi Jannart tace. "Ayyah dan Allah ka cewa yayanka yayi haƙuri, ban sani bane". Cikin fahimtar cewa. Rayyern suka gani suke cewa yayanshi, ya ɗanyi murmushi cikin hikima yace. "Ta ina kuka haɗu ina yake. Ni ya ɓace min ne nasan kuma shima ni yake nema yanzu". Da sauri Salman yace. "Ikon Allah ta nan yayi, to amman ba zuwa za'ayi a ɗaukeku ba". Da sauri ya nufi inda Salman ya nuna mishi yana mai cewa. "Dan Allah kuzo ku nuna min inda yayin". Cikin nitsuwarta tace. "Wani aiki mukazo yi nan Airport ɗin kai dai kawai kayi nan ɗin zaka ganshi." Salman ne ya ɗan harareta irin hararar da har yau bata gano manufarsaba, Bayan Riyyam-nsra yabi tare da cewa. "Na nawa kuma aikin yau dai ai mun rasa damar sai dai mubi mataki na gaba, kuma dan Allah fa yace so muje mu nuna mishi." Dole tabi bayansu. Gaba ɗaya harabar wurin Airport parking din babushi babu alamarsa. Kana sun dudduba gefe-gefen duk bashi, cike da gajiya da son komawa gida Jannart tace. "Kai to ka tare taxi mana ya kaika gida". Dafa motarsu yayi tare da kwaɓe fuskarsa kana yace. "Ai baƙone ni, mu baƙine daga Ethiopia, wani aikine Hamma na yazo yi, shine mukazo tare". “Toh ka kirashi a waya mana". Cewar Salman. Dafe kai yayi tare da cewa. "Toh ai dole sai na sai layin nan ƙasar taku nasa. Shiru sukayi baki ɗayansu, Can dai Jannart tace. "Toh yanzu ya zakayi". Cikin danne tarin damuwarsa yace. "Ku taimaka ku kaini na sayi layi. Sannan sai in nemi masauƙi". Haka kuwa akayi Salman ya amince bayan sun kaishi, ya sayi sim card layin Mtn, yayi register. Tuni lokacin biyar ta gota, A hankali suka fito bakin shagon. Cikin kula da alamun kallon akwai inda Salman ya sanshi yace. "Toh ƙanina yanzu ina zakaje ne?". Jingina kansa yayi da jikin motar kasan cewar, CRV ce tanada tudu. Idonsa ya lumshe tare da fara wassafo dajar shigar dake jikin Rayyern. Kama daga Suit ɗinsa agogon hannunsa takalmansa zoben yatsarsa, uwa uba wayarsa. Da kuma irin takardun da yaga yana ciccikewa da matsayin inda suka zauna. Cikin sauƙe numfashi ya ɗago kansa tare da gamsuwa da tunaninsa yace. "Ku taimaka ku kaini hotel mai kyau, wanda yake anguwar manyan mutane. In na isa na samu layi na ya hau zanyi mishi text ta Email ɗinsa". Da sauri Jannart tace. “Toh ni dai Salman ka medani kafin ka kaishi." Murmushi Salman yayi tare da cewa. "Toh ai sai mun wuce ta inda yake so ɗin ba yace unguwar manya ba, mu kaishi hotels ɗin Nasarawa GRA kawai". Juyowa tayi ta kalleshi kana tace. “Uhum kafa san abubuwan wuraren tsada garesu ko, sannan kai kana ma da kuɗin ƙasar nanne?." Murmushi Riyyam-nsra yayi tare da cewa. "Yess ina dasu, nayi canji tun a ƙasata, kuma in ma bazasu isaba ai zasu amshi transfer ko?." Kai ta gyaɗa mishi tana kallon tarin kamanninsa da wanda tayi karo dashi. Bayan sun shiga motar ne. Baba Ado yaja. Salman na gaba kusa da Baba Ado shi kuma yana gefenta. Cikin hausarsa da bata isasshen inganci yace. "Hotel mai kyaufa". Gyara zama Salman yayi tare da cewa. "Kada ka damu. *Nasarawa GRA* itace unguwar da ta tara kaf manyan masu kudi na Kano,babu wani babban mai kudi ko ɗan siyasa na Kano da ya isa yake ji da kansa dama sauran jahohi da basu da gida a. Nasarawa GRA hatta Government House ma anan yake. Sannan a cikin GRA din akwai manyan layuka da sunayensu *Lamiɗo Creasend* da kuma *Ahmadu Bello way* da kuma sauran ƙana nan layuka. Kana akwai manyan Hotel's din da suke Nassara GRA akwai *Tahir Guest Palace* da kuma *Ni'ima Hotel* da *Green Park* da *Liyafa Hotel* duk wadannan suna cikin Nasarawa GRA ne, kuma manya ne sosai ana ji da su suna da tsada da kuma kyau da inganci, zaka samu duk abinda kakeso a ciki. Yanzu sai ka zaɓi wanne zan kaika, kaga dare ya fara yi mana." Numfashin ya ɗan sauke cikin jin daɗi da gamsuwa da bayanin unguwar da suka shigo ɗin, daga shiga unguwar kasan ta manya ce. "Muje Taheer Guest palace hotel". Riyyam-nsra ya faɗi yana kallon gefen titin garin. “To Alhamdulillah gashi ma mun kusa. ”Salman yace yana mai karya kwanan shiga layin da hotel ɗin yake. Suna shiga bayan yayi parking, Suka sallameshi suka tafi. Salman na cewa. "To sai zuwa gobe zan kiraka in sha Allah inji ko ka gane ya'yan naka. Tunda na amshi number taka ta ƙasarmu". Toh yace tare dayi musu godiya. Suna fita Suka nufi ma'aikatar su ta Arewa 24. Tafiya ce mai ɗan tazara tsakani. Hakane yasa Baba Ado yake gudu. Mintuna kaɗan suka isa. Suna isa suka samu su Sunday a tsaye ƙiƙam to babu salla bare salati sai tsaron Jannart in wata tayi a biyasu makudan kud’in, da su kansu har yau basu gano manufar tsaron da ake bata, fiye da shi kanshi Alhaji Idi Sale Dakata'n ba, ko kanshi bai bawa wannan tsaron ba haka babban ɗan sa dasu Abdul, to ko dan ita macece shiyasa. Cikin hikima Baba Ado yayi parking jikin motarsu. Kana suka fita suka shiga cikin ma'aikatan jim kaɗan Jannart ta fito. Suna ganin ta fito suka mara mata baya. Tana shiga mota Baba Ado yaja. Kana yaja suma sauran suka bishi a baya ganin. Yaja ɗin. *Dr Rayyern* Wani Irin karkarwa ƙafarsa keyi, sosai yatsar ke fidda jini. A haka ya tsaida ɗan taxi ya shiga, ba tare da yace komaiba, mai taxi ɗin yaja. Bayan sun fita Airport ɗin sun miƙa hanyar cikin gari. Kanshi ya jingina da jikin kujerar, wani irin masifeffen zafi yakeji zufa na tsastsafo mishi tako ina, sabida zogin da yatsarsa keyi, ga lips ɗinsa dake raɗaɗi kana ga zuciyarsa dake tafarfasa. Sosai mai taxi ɗin ya dai-dai ta motar tasa bisa titi, a hankali yace. "Sir ina muka nufa?". Shiru yayi tamkar bai jishi ba sabida zogin fashewan farcenshi da yatsarsa su suka buwayeshi. Sai da ya kuma tambaya kana cikin taune lips ɗinsa yace. "Nassarawa GRA". Toh yace kana yaci gaba da driving. Tabbas da AC cikin motar amman bai gamsar dashi haka yasa yaketa haɗa zufa. Suna shiga cikin tsakiyar anguwar Driver'n ya kuma juyowa ya ɗan kalleshi a hankali yace. "Sir ta ina zamu ɓullo?". A takaice yace. "Ahmadu Bello way". To ya Kuma cewa kana sukaci gaba da tafi kan kyakkyawan titin mai faɗi da wadatan tsabta. Tafiya yakeyi a hankali. Yanayi yana ɗan kallon tabka-tabkan gidajen dake shumfud’e na gani na faɗa tamkar abirnin India. "Kayi hannun dama". Dr Rayyern Mai-nasara ya faɗa mishi a hankali. To yace tare da ratsa wa damanshi. Wow yace lokacin da suka fito kan ɗan madaidacin titin, da wani irin tamfatsetsen gida mai tsananin kyau na al'farma yake forkon layin. “Yayi tsaya a nan". ya kuma tsinkayo muryar Dr.Rayyern. Juyowa yayi ya kalleshi kana ya juyo ya kalli tamfatsetsen gidan, na al'farmar da in ya kintata nanne gidansu. Cikin ransa yake tasbihi ga Allah. Tare da juyowa ya kalli shi kana a mutunce yace. "Mai gida in shigar da kai ciki mana, naga tun kan ka shiga yatsarka na zubda jini". Wani irin taɓe fuskarsa yayi,a rayuwarsa babu abinda ya tsana sama da haka, mutun ya shiga harkar sa, sam shi a tsarinsa babu ruwansa da shiga sabgar da bata shafeshi ba, sai dai kuma yana matuƙar son tausayawa sabida shi mai tausayine. Cikin dakekkiyar murya yace. "No ba matsala. Bani da canji ko zaka bani Account number ɗinka inyi maka transfer'n in ba matsala?". Da sauri mai taxi yace. "Okay Sir". Kana ya fara karanto mishi ac no ɗin. Wata ƙaramar waya ya zaro a al'jihun rigarsa ta ɗaya gefen. Ya ɗan lallatsa jim kaɗan ya medata al'jihun. Cikin tsananin jin daɗi mai taxi ya kalli text ɗin Alert daya shigo masa na dubu ashirin. Cikin jin daɗi yace. "Ngd matuƙa Allah ya ƙara buɗi ya jiƙan iyaye". "Amin". Yace kana ya sako ƙafarsa waje, a hankali ya takata. "Shehyytt". Ya ɗan fidda sautin sabida ƙafar tayi tsami, tuni yatsar ta kumbura. Bayan ya fito ne kuma mai taxi ɗin yaja motar ya tafi. Shi kuwa Rayyern a hankali tare da d’an ɗingisa ƙafar tasa ya nufi bakin kekyawan gate ɗin. Kan yatsarsa manuniya yasa ya ɗan ƙonƙosa jikin ƙofar. Da sauri wani kekyawan buzu dake zaune bakin ƙofar ya miƙe tsaye, tare da zuwa ya ɗan tura wani abu, kana ya leƙa da ido ɗaya. Da sauri ya meda abin ya rufe tare da sakin murmushi cikin tsananin jin daɗi ya ja ƙofar ya buɗe yana mai cewa. "Masha Allah, Dr. ya dawo". Da sauri wani kekyawan matashi dake fitowa daga can cikin gidan cikin ya nufi baki gate ɗin cike da farin ciki. Yana cewa. "Alhamdulillah, Abba! Abba!!! Mamy ga Hamma Rayyern ya iso". Ya ƙare mgnar yana mai rungume Dr Rayyern da ya shigo. Yayinda wasu mutanen suka taso da sauri suka iso garesu. "Dakta Barka da isowa lfy". Shine abinda suke haɗa baki wurin faɗa da alamun shaƙuwa da so. Duk da alamun akwai driver' a ciki da kuma mai bawa fulawa ruwa sai kuma mai wankinsu da guga, Sai Baba Mauɗo wannan buzun da alamun mai gadinsu ne, shi. Wani ɗan guntun murmushi yayi tare dasa hannunshi ya shafa kan wannan kekyawan matashi daya amshi takardun hannunshi yace. “I miss you so much my Ramadan". Kana ya bawa Baba Mauɗo hannu cikin kulawa da girmamawa tare dasu Ari sukayi musabaha. Anutse yayi gaba Ramadan na biye dashi a baya. Yayinda Su kuma suka koma wurin aikinsu, suna me farin cikin dawowar Dakta wanda yayi kusan mako huɗu baya nan. Suna ratsa farfajiyar gidan da a ƙalla zai ɗauki motoci 7 zuwa 9 kuma ko wacce bazata matsi ko gogi ƴar uwarta ba. Gaba ɗaya gidan zagaye yake da dogayen bishiyoyin na mijin gwanda, sai sirran Ayaba dake ƙasansu a jere da ƴan guntayen dabino. Kana daga can baya kuma wani ɗan ma dai-dai-cin Garden ne mai masifar kyau, wanda yake cike da itatuwa da tsirrai masu sanyi da ƙamshi. Kana daga farfajiyar gidan akwai wani baranda mai kyau da faɗi, wanda yake da steps. Ata ƙasanshi gefen bishiyoyin an jera fararen kujerun silver hakama a ciki. Kana tura ƙofar zaka riski wani hamshaƙin falo mai ɗan karen girma, Dan fadi da girmawa kuwa AC ma biyu ne aciki. Ta gefen hagun falon gab da bakin ƙofar shigowa kuwa, wani ɗan madaidacin Bathroom ne. Sai kuma gefen hagu, wani corridor ne mai fadi. Kana shiga wurin zaka ga steps ɗin hawa sama masu faɗi. Can gefen Bathroom din kuma ta gaba, wani kekkyawan Dinning area ne mai dauke da table mai kujeru takwas, sai wani Fridge mai suffar show glass Wanda ke cike maƙil da kayan sha. Sai gefenshi kaɗan washing hand baby ne. Kana ta kanshi ƙofar kitchine ne mai girma, wanda yake ƙawace da Kitchen cabinets and drawers masu masifar kyau, komai na ciki blue color and white ne. Daga cikin kitchen din kuma ƙofar store ne. Daga cikin store kuma akwai ƙofar baya, inda wasu igiyoyin shanya ke jere da kuma inda suke ajiye kamarsu dankali, doya, al'basa, da dai ire irensu. Daga Kitchine din kuwa akwai wata ƙofar da zata ratsa ta cikin wani corridor, mai ɗauke da ɗan madaidacin falo mai 3 Bedroom,s and bathrooms. Sai ɗan Dinning area ƙarami. Can gefen dama kuwa inda benen yake, kana hawa sama kan steps din, kana iya hango cikin falon ƙasa. Tafiya kaɗan zakayi ka riski wani babban falo mai masifar kyau da tsaruwa. Can gefe kuma wani kekkyawan Dinning table ne shirye cikin Dinning area mai sarƙafe da labule mai zirin-zirin igiyoyin dake sarƙafe da duwatsu masu daraja sheƙin Diamond. Kana sai wani Fridge shima kamar show glass kana gefenshi kuma Show glass ɗinne mai shirye da cups, plates, spoons, mug's da dai sauransu. Sai Kitchen dake gefe da store kamar na falon ƙasa. Kana sai Bedroom guda biyu, wanda basa kusa da juna dan a tsakanin su Dinning area da kitchen da store suke. Akwai wata baranda mai kyau ta bayan ɗaya Bedroom ɗin inda nanne ɗakin Dr.Rayyern ɗayan kuma na Ramadan. Ƙasan benen kuma akwai wata ƙofar wanda kana shiga zaka samu wani side ne kuma irin na saman sak, koman su iri ɗaya. Sai can gefen kitchin ɗin falon ƙasan kuma akwai wani kofa wanda room and parlour ne mai kyau da Bathroom a ciki. Daga gefe kuma can akwai ɗaki ɗaya inda masu aiki zata iya zama, amman bbu mai aikin a gidan. Can waje kuma akwai BQ, Boys Quaters. Gefen BQ ɗin kuma wani part ne mai kyau matsakaici a rufe yake su kansu Dr Rayyern da Ramadan Basu san menene a cikin wannan Part ɗin ba. Tsarin gidan dai masha ALLAH. Bisa wannan babban baranda mai steps biyar zuwa shida suka hau. Kana suka buɗe kofar babban falon. Ramadan na mai kiran Abba! Abba!! Yana buɗe kofar suka hango Abba da Mamy, suna sauƙowa daga steps ɗin Dinning area, Wanda ta nan zasu fito side ɗinsu. Wani kyakkyawan mutum ne mai matsakaicin shekaru, mai jini a jiki da tarin cikar haiba da kamala. Ganin Rayyern dinne kuma yasa shi sakin wani irin yalwataccen murmushi, tare da buɗe hannayenshi dake cikin gariyar jikinsa. Da sauri Dr Rayyern ya ƙarasa gabansa. Rungumeshi yayi tsam a jikinsa tare da sauƙe ajiyan zuciya. Mamy kuwa gefe ta zauna bisa kujera ta ɗaura ƙafa ɗaya bisa ɗaya, cikin haiba da tarin son ɗan nata tace. “Babana wato Abba kawai kayi missing ko". Da sauri ya saki Abba yana murmushi mai cike da farin cikin ganinsu yace. "Na isa Mamy, bakiji me bahaushe yace ba." Da sauri tace. "Me yace". Ta ƙare mgnar tana yiwa Abba kallon tsokana. Matsowa yayi kusa da ita, hannunta ya kamo ya ɗaura tsakiyar kanshi tare da yin ƙasa da murya yace. “Uwa mafi uba koda uban sarki ne". Dariya mai cike da so tayi mishi. Abba kuwa gefenta ya zauna tare da tsareshi da ido. Ƙeyarshi ya ɗan sosa cikin sanyi yace. “Abba bani ne na faɗa bafa, Malam bahaushe ne ya faɗa". Ramadan ne yayi murmushi yana mai jin daɗin, yaga Hamman nashi yana gaban iyayensu, dan nanne kaɗai zakaga fara'arsa ka kuma ji yayi doguwar mgn Especially in da Abba ne. A hankali ya zauna gaban Abban nasu, tare da miƙar da ƙafarsa dake masifar mishi zogi. Ita kuwa Mamy Dinning area ta nufa. Plate ta ɗauƙa cikin show glass din, kana ta buɗe Fridge. Chocolates da sweet ta cika cikin plate ɗin. Kana ɗayan kuma tasa Apple da inibi. sai kuma goran ruwa da cup a ɗaya ta shiryasu, bisa tray'n kana ta nufo falon. Da sauri Ramadan ya matso kusa dashi, tare da zubawa ƙafarsa ido cikin mmki yace. "Innalillahi Hamma Rayyern meya samu ƙafarka?” A hankali ya miƙar da ƙafar tare da motsa ta. Da sauri Mamy ta ƙasaro, Abba kuwa sunkuyowa yayi ya kama ƙafar cikin tashin hankali, ganin yadda yatsar ta haye ta kumbura ga jini har yanzu zuba yakeyi. "Rayyern, meya sameka? Meya faru?". Yayi tambayar a rikice. Kanshi ya ɗan sunkuyar ya kalli ƙafar tasa, kana a hankali yace. "Wata mahaukaciya ce ta takani". Yayi mgnar cikin salonsa na rashin iya ƙarya. "Wacece ita a ina kuka haɗu?". Abba ya kuma tambaya. "Ban santaba, just kawai dai I know mental problem ce, kuma a Airport muka hadu.” Ya bashi amsa, adan takai ce yana mai cije labb’ansa, wanda kuma hakan alamace dake nuna cewar kafar tanayi mishi zafi sosae. Ramadan kuwa da sauri ya miƙe, ɗakinsa ya haura da sassarfa, dan ƙaramin akwatin taimakon gaggawa na likitoci ya ɗauko. Yana sauƙowa ya zauna daɓas a gaban Dr.Rayyern ɗin, kamo ƙafar yayi tare da fara bashi taimakon gaggawa dan jinin ya tsaya. Cikin mmki Ramadan yace. "Sorry Hamma har nail dinka ya fashe, amma Mahaukaciya a airport how? then why akabarta ta shiga airport din?” “Uhmmm” yace dan azaban zafin da yakeji. Da sauri suka ɗago kansu baki ɗayansu. Shi Dr.Rayyern TV dake like jikin ginin ya zubawa idanu. Tamkar zai mannasu jikin fuskar kekyawan Dattijon nan Malam Mai-nasara da aka hasko a tashar Sunnah TV. Ahankali ya janye ƙafarsa daga riƙon da Ramadan yayi mishi. Tare da juyawa ya maida hankalinshi ga TV, yayinda shima Ramadan hakan yayi. Abba da Mamy kuwa idanu suka zubawa Rayyern ɗin. Wani irin kallo Abba yakeyi mishi mai cike da ma'anoni. Cikin haɗe fuska yace. "Kai Ramadan tashi ka kashe tv’n nan". Juyawa sukayi baki ɗayansu suna kallonshi. Fuskarshi dake haɗe ne yasa Rayyern yin ƙasa da kanshi, cikin sassayan sauti murya can ƙasa yace. “Please Abba kayi haƙuri wa'azinshi nada daɗi". Cikin tsawa yace. "Ramadan kashe min TV nan". Da sauri Ramadan ya miƙe jiki na rawa ya kashe TV’n. Shi kuwa Rayyern cikin wani irin rauni da biyayya, ga mahaifin nashi da bin umarnin shi da neman izininshi yace. “Abba kayi haƙuri". Fuska a haɗe yace. "Ramadan zokayi mishi aikin daya dace. To yace kana yazo ya wonke mishi yatsar yayi mishi dreesing ɗin wurin da duk abinda ya kamata. Yana gamawa magriba nayi. Dole suka miƙe sukayi al'wala kana suka nufi masallaci. Jannart kuwa. A hankali ta kutsa kanta cikin falon nasu. Tazo tsakiyar falon kekan tayi kiciɓis da...! In sha Allah zuwa dare in na samu caji zakuga PAGE 6. Littafin TUBALI na kuɗine . By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:19 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 4 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* ASSALAMU ALAIKUM, Masoyana ma karantan littattafaina, ina mai farin cikin sanar daku, yau d’in nan MON, 18 OCT 2021 za'a fara biyan kud’in samun damar karanta littafin TUBALI akan farashi mai sauk’i Biya 500 k’aramin farashin na k’aramin group, kana sai *Special people Group* akan farashi mai sauk’i 1k kacal babban group a yawan posting babancinsu yake, zaku biya ta asusuna. ACCOUNT NO 0661110170. BANK NAME: AISHA ALIYU GARKUWA BANK GTBank sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan numben tawa da nakeyin whatsApp da ita 09097853276. *PLS TAKE NOTE BAND VTU* kada kiyi min VTU ko transfer'n katin ta wannan numben etisalat d’in idan kuwa kikayi wlh babu ruwana dan na fad’i miki. Please and please in dai da hali kada ki turo min katin, kiyi min transfer'n ruwan kud’i ta bank account na, in kuma babu dama to sayi katin MTN sai ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp. Gareku mutanen jamhuriyar Niger ku tuntub’i Mommy akan layinta +22790899076, ta wurinta zaku biya, hoton katin zaku d’auka ku tura mata ta wannan numben a whatsApp, Special people group 1k ne (1000) k’aramin group kuma (500) kacal, Please dan Allah babbar macece mai yara da tarin jikoki da y’ay’an jikoki mu kyautata lafazi da mu'amala gareta dan Allah don in ka girmama iyayen wasu wasu zasu girmama naki🙏🏻... Littafin TUBALI littafine na musamman mai salo na musamman mai cike da abubuwa masu tarin yawa. *Tausayi, Sark’ak’iya, jan hankali, Fadakarwa, Nishad’antarwa, ilimantarwa, al'ajabi, Sa'ar rayuwa, riƙon amana, cin amana, ribar kyautatawa, kana da sassayar soya mai salon narke jiki da zuciya* Ga number wayata da nakeyin whatsApp da ita, 09097853276 idan kina son biyan kudin samun damar karanta littafin TUBALI sai ki biya ta wannan ac no din dai 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, dan Allah ki biya kafin kiyi min mgn kina turo shaidar biyanki ina gani zan saki a group, in Kuma baki da ac no ko yanayin zaman wani k’asa ko wani luggun ki sayi katin MTN na 1k in special group kikeso ki turo min. In Kuma k’aramin Group kike so ki sayi katin *MTN ki copy number's din ki turo min ta whatsApp number'n na 09097853276 kada kiyi min VTU ko transfer'n katin 9mobile dan layin nada matsala* Za'ayi tsawon mako ɗaya ana biya ina kafin in fara update domin samun sassaucin aiyukan sauraron mutane, za'a fara biya yau *MON 18 OCT 2021. Kana zan fara posting ranar MON 25 OCT 2021 rana ita yau kenan in mai kowa mai komi ya kaimu bisa rai da lfy* 🙏🏻Na rokeki da girman zatin ubangiji in dai kin san zaki sayane dan ki fidda min littafina dan Allah ki bar kud’inki kiji tausayin marainiya, kada ku cutar da marainiyar Allah,😭🙏🏻🙏🏻🙏🏻. Nasan daga yau har zuwa na gama littafin Chart zaimin yawa zai hausawa aiyuka zasu yawaita gareni, amman babu kamar makonni ukun forko zuwa biyar, Please ina neman al'farmar uzuri in kinga kinyi min mgn ban amsa mikiba, na tuba kiyi haƙuri ba raini bane ko wulak’anci face yawan mutane wata k'il ban isa kan Chart naki bane, Amman muddin na isa na kuma bud’e na gani tabbas zan baki amsa in katine zansashi yana shiga zan saki a group in bai shiga kuma in gaya miki, in Kuma ta account kika turamin ina ganin shaidar biyanki zan saki a group, 🙏🏻Dan Allah in kinsan ba littafi ko maganin gyara namu na mata kikeso ba to kiyi haƙuri da min mgn sai na d’an samu salama🤝🏻😘🙏🏻😂. *Sayan na gari maida kuɗi gida sai kinzo* Masifeffen harbawa da babbar jijiyar bayanshi tayi, tare da bugawan ƙirji a jere-a jere, har sau uku. Rumtse idanunshi yayi da ƙarfi dan bai taɓa jin hakan ba, Wani irin tsuma fatan saman idanunshi suka farayi, kamar shi yake juya su. Kanshi ya jingina da marfin motar can ƙasan maƙoshin sa, ya fara mai-mai-ta. "Hasbunallahu wani'imanwakil, innalillahi wa innailaihi rajiun. Subahanallahi Alhamdulillah". Shiru PA yayi tare da ratsa gefe, yana mai kallonshi. Tsawon daƙiƙu 3 suka ɗauka a haka, kana ya yunƙura ya miƙe tsaye tare da ambaton sunan Allah. Bayan ya fita ne kuma PA ya maida marfin motar ya rufe. Kana Driver'n'shi da gwamnatin kasar ta bashi, da ƴan tsaron shi suka fito suka mara mishi baya. Yayinda PA dinsa ke gefenshi. Saida Suka shiga har cikin iya inda matafiya ne zasu shiga. Kana sukayi musabaha duk suka juya suka tafi. Shi kuwa da Usman PA Suka nufi cikin farfajiyar jirgin kasan cewar an fara cikiyan matafiya. A can ɗaya sashin kuwa. Riyyam-nsra ne, tsaye gaban Mammynsu. Yayinda Zayton ke manne da kanta bisa kafaɗarshi, tana rau-rau da idanu alamun zubda hawaye. Cikin yanayi na rauni da taraddadi Mammy ta kalli Riyyam-nsra cike da jaddawa ta kamo hannunsa ta riƙe da ƙarfi ido cike da hawaye tace. “Kasan manufar tafiyarka, itace burinmu da farin cikin rayuwata. Ka kuma sani ina tsoron duk abinda zai rabani da kai. Riyyam ka sani, kaine GARKUWAta nida ƴar uwarka. Lallai tabbas munada ciwo a zuciyarmu. Ina tsoron kada garin gyaran gira in rasa ido. Kada ban samu baɗiniba in rasa zahiri." Cikin ƙarfin hali da jarunta yace. "Mammy babu abinda zaki rasa, in sha Allah ƙari zaki samu. Da izinin ubangiji. Babu wani abu na duniya da zai miki hijabi da mallakinki". Cikin zubda hawaye Zayton tace. "Mammy kin ganshi ko, shi baya tsoro, kada yaje yayi abinda zamu rasashi". Hannunshi yasa ya share mata hawaye tare da cewa. "Koda zaku rasani sai kun samu madadina". Da sauri Mammy tace. "Kamin al'khairi cewa, zaka kiyaye shiga hurumin da ba naka ba, kayi iya abinda ya kaika ka dawo". Hannunshi ya ɗaura kan nata tare da cewa. "Nayi al'ƙawari Mammy na". Rungumeshi tayi shida Zayton ɗin jin anata neman matafiya". Kanshi ta shafa tare da sa mishi al'barka. Kana shi yayi ciki, su kuma sukayi baya. Yana rataye da jakarsa bisa kafaɗa, yayi matuƙar kyau cikin shigarsa ta matasan zamani. Kamanninsa da Rayyern sun ƙara bayyana matuƙa, kasan cewar irin shigar Rayyern ɗin yayi. Wayarshi ya zaro, ya fara ɗabi'ar tasu ta Tiktokers viewing ya farayi, yana jujjuyawa ƙasan jirgin. Tare da fara, mgn da Hausa. “Assalamu alaikum Al'ummar Nigeria". Sai kuma ya haura ya ajiye wayar bisa steps din marfin jirgin, kana ya dawo baya, ya fara takowa a hankali yanayi yana ɗan rawa, da tsalle. Mafi akasarin mutanen dake bayansa matasane, shiyasa suka tsaya suna murmushin calikancinsa. Yana isa gab da wayan second ɗin daya saita na video na cika. Dan haka yasa hannunshi ya ɗauki wayar kana ya kutsa kai cikin jirgin... Zaune yake bisa kujera no 23 acan sama VIP, kusa da jikin windown jirgin. Yayinda Usman ke bayanshi. Wasu files ya zaro cikin briefcase ɗinsa, tare da biro, a hankali ya sunkuya ya fara buɗe takardun, yana sa hannu a cikinsu ɗaya bayan ɗaya. Shi kuwa Riyyam-nsra tafiya yakeyi yana ɗan dudduba no ɗin kujerun. Yana isa kusa da Rayyern ya tsaya tare da cewa. "Yesss! Kunga ga maƙocina, sarkin aiki har a jirgima aiki yakeyi". Bai ɗagoba kuma baici gaba da rubutun da yakeyi ba sai ƙirjinsa dake bugawa. Jakarsa ya zare a kafaɗarsa ya sakata a mazaunin ta. Wanda haka yasa saida ya matso kusa da Rayyern. Yatsun sawun yaron ya zubawa ido cike da mamakin ganin yatsun iri ɗaya sak da nashi yatsun Har nails dinsu. Da sauri ya ɗan ware idanunshi. Ganin wani ɗan ɗigon tawadan Allah kan tsakiyar farcen babbar yatsar Riyyam-nsra. A hankali ya ɗan motsa kafafunshi dan sai yaga kamar ƙafarsa ce. Shi kuwa Riyyam-nsra zama yayi bisa kujerar dake manne data Rayyern, tare da sauƙe numfashi kana ya lumshe idanunshi saboda wani irin masifeffen bugu da zuciyarsa keyi. Yayinda gaba ɗaya cikin jirgin kuma kowa ya zauna mazauninsa. Tsit kowa ya nitsu. A hankali Riyyam-nsra ya buɗe kwayar idanunshi sabida, Jin alamun an rufe marfin jirgin kana jirgin ya fara ƙugin tashi. Shi kuwa Rayyern har yanzu idonshi na kan kyawawan sawun Riyyam-nsra. A hankali Riyyam-nsra ɗin ya juyo ya kalli gefen da Rayyern ɗin yake. Da sauri ya ɗan sunkuyo da kanshi ganin inda Rayyern ya fuskanta. Janye sawunshi yayi tare da cewa. "Salamu alaikum". Da sauri Rayyern ya juyo sabida muryar yaron sak muryar ƙaninsa Ramadan. Yana juyowa shima Riyyam-nsra yana juyowa ya fuskanceshi. Wani irin zabura Riyyam-nsra yayi tare da zazzaro idanunshi waje, kana ya yunƙuro zai tashi. Da sauri ma'aikaciyar jirgin dake bayanshi ta nufoshi da sauri tana cewa. "Hey Are you okay? please sit down!!” Ta ƙare mgnar da ɗan sauti sabida lokacin jirgin, yake raba tayoyin shi na gaba da ƙasa, anfi buƙatar kowa a zaune. Shi kuwa Riyyam-nsra wani irin masifeffen kaɗuwa al'ajabi mmki da tu'jjudine suka rufeshi, gaba ɗaya jikinshi rawayake. Cikin buɗe baki ya nuna Rayyern da yatsarshi manuniya kana ya nuna kanshi. Da sauri ma'aikaciyar ta sake cewa. "Please I say sit down!." Jin hakanne da kuma ganin yanda yake baya baya. Yasa ya koma bisa kujerar ya zauna. Cikin kaɗuwa da wani irin fuska mai cike da mmki yace. "Tsarki ya tabbata ga Allah Ubangijin talikai, daya haliccemu da kamanni iri ɗaya." Shiru Rayyern yayi yana mai kallonshi da gefen ido. Bai iya shiga sabgar da ba ta saba, a rayuwarsa baya taɓa sa kansa a lamarin da bai shafeshi ba. Da sauri ya juyo jin Riyyam-nsra na cewa. "Ina ma Mammy na ta ganka. Allah mai iko. Inama ace jirgin nan bai tashi ba, da na roƙeka da girman Allah da Manzonsa muje Mammy na taga mai tsananin kama dani." Sai kuma ya kalli sajen Rayyern cikin tsananin farin ciki, so, ƙauna, bege, yace. "In sha Allah nima daga yau zan fara tara saje irin naka". Sai kuma ya matso kusa da Rayyern tare da dago wayarshi. A hankali Rayyern ya ɗan juyo kwayar idanunshi kan fuskarshi ganin alamun zai manna kanshi bisa kafaɗarsa. Fuskarshi ya tsuke tare da tsareshi da ido. Da sauri ya kwaɓe fuska tare da karkata kai cikin turo baki yace. "Na tuba". Sai ya ganshi lammanim ƙaninsa Ramadan sak da yayi haka, dan haka Ramadan kanyi mishi duk sanda ya tsareshi da ido. Ido ya ɗan zubawa lips ɗin shi yana cewa. "Please kayi haƙuri hoto zamuyi zan nunawa Mammyna ne, zata so ganinka". Ya juyo da nufin zaice a a. Kawai sai yaji Riyyam-nsra ya ronƙofo kanshi da kyau. Ya manna kansa bisa kafadarsa. Yana murmushi yayi musu selfie. Sai ya zama suna kallon juna. Kafaɗarshi ya ɗan manna da nashi dan jin bugun zuciyarsu ya dai-dai-ta yana harbawa a tare a tare, dib-dib. Sai kuma ya zuba mishi ido ganin ya taso ya zauna ya juyo ya fuskanceshi da kyau. Hannunshi ya miƙa mishi tare da sallama. Dole ya bashi hannu ya kuma amsa sallama tunda horaswar Musulunci ne. “Sunana Zakariyya amman Riyyam-nsra nakeso a kirani, ni ɗan ƙasar Ethiopia nanne, ban taɓa zuwa Nigeria'n ba sai yau. Dalilin abokina Nasiru Ahmad zanje. Kai kuma fa?". Fuska ya kuma kwaɓewa ganin ya janye hannunsa bai kuma ce mishi komai ba. Cikin yanayin shagwaɓa yace. "Please dan Allah gaya min". A nitse ya juyo ya kalli yaron da yakeji. Sonshi da ƙaunarshi na ratsa mishi jinin jiki da zuciya, haka nan yaji wani aminci na musamman a kan yaron. Cikin tattausan muryar da irinta yakewa Ramadan mgn yace. “Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara". Ruggumeshi Riyyam-nsra yayi tare da cewa. "Nice name. Please Zan iya ce maka Yaya?” Kai ya jujjuya mishi alamun a a. Da sauri yayi rau-rau da idanunshi tare da cewa. "Dan Allah fa, to me zan ce maka". A taƙaice yace. "Hamma Rayyern". Wani irin murmushin jin daɗi yayi tare da cewa. "Hamma Rayyern". Sai kuma ya gyara riƙon da yayiwa wayarsa da tun tuni yake musu video. Kusan a tare suka sauƙe ajiyan zuciya lokaci da jirgin ya gama ɗagawa, yayi sama ya rabu da ƙasar Ethiopia. A hankali ya ɗan juyar da kanshi kana yaci gaba da aikin da yakeyi. Da sauri ya kuma kalli Riyyam-nsra da ma'aikaciyar jirgin nan tazo tana ce mishi lfy kuwa, ɗazu yake ta rawan jiki ta ƙare mgnar cikin yanayin saninsa da son suyi hoto tare. Murmushi yayi tare da nuna mata Rayyern kana yayi ƙasa da murya yace. "Yayana ne zai zaneni wai na cika surutu". Murmushi tayi tare da kallon fuskar Rayyern kana tace. "Ka cika rawar kai, ba kamar yayanka ba." Sai kuma ta ɗan kalli Rayyern tare da cewa. "Sir a rinƙa yi mishi faɗa yaron nan baya jin mgn a TIKTOK". Kai ya gyaɗa mata ba tare da ya kalleta ba. Hoto sukayi da Riyyam-nsra kana tayi gaba. Usman PA kuwa yana can baya. A hankali jirginsu yayi ta keta gajumare, yana ratsa sararin samaniya. Tafiya ta nisa kowa sabgogin gabansa yakeyi. Amman banda Riyyam-nsra gaba ɗaya ya shigewa Rayyern shigewa mai tarin yawa. Ya kuma kasa yakice yaron. Duk yadda yayi sai yake jin zuciyarsa mai raunice a kan yaron. Wani irin son yaron yakeji har cikin ƙahon zuciyarshi. Ga mamakinsa ko yanayin cimar da suka fiso iri ɗaya ne. Domin tunda Riyyam-nsra ya shigo bakinsa bai zauna banza ba, sweet da chocolate ya cisu iri daban-daban. Ya lura yaron bakinsa bai zama shiru. Hoto kuwa yayi musu sunfi hamsin video kuwa sun kai goma. Haka sukaci gaba da keta hazo... A nan gida Nigeria kuwa gidan Alhaji Idi Saleh Dakata. A hankali Jannart ta fara motsi, alamun farkawa daga baccin da allurar ya sa tayi na tsawon. Awanni biyu da rabi. A hankali ta fara motsa fatar idanunta da sukayi mata nauyi. Dai-dai lokacin kuma Barrister ya turo ƙofar ɗakin tare da sallama. A hankali Mom dake zaune gefenta ta amsa mishi. "Wa alaikassalam, Barrister ka dawo". Cikin kula ya gyaɗa mata kai tare da ƙarasowa bakin gado. Ido suka zuba mata cikin tausayawa, ganin hawayen dake bin gefen idanunta suna sauƙa har cikin kunnenta. A hankali Mom tasa tafin hannunta ta fara share mata hawayen. Ba tare kuma da ta buɗe kwayar idanun nata ba, ta fara sakin Shessheƙan kuka. Zama Barrister yayi a bakin gadon, tare da kamo hannunta ya riƙe, cike da tausasawa da kulawa yace. "Sorry Jannart kiyi haƙuri ki dena, kuka dukkan abinda yayi tsananin zaiyi sauƙi". Jin muryar ƙanin mahaifin nata, mafi kulawa a gareta ne. Yasa ta buɗe Idanunta, tare da yunƙurawa, zata tashi zaune. Da sauri Mom ta tallabota, ta zauna tare da jingina bayanta jikin allon gadon. Gyara zama Barrister yayi tare da kallon Mom yace. "Mom Abdul a kawo mata wani abu ta ɗan ci". Da sauri Mom ta miƙe tare da cewa. "Toh". Ta nufi hanyar fita cike da kekyawar niya da zuciya. Shi kuwa Barrister ajiyan zuciya mai nauyi ya sauƙe tare da juyowa ya kalli Jannart data gaza tsaida hawayenta. Murya can ƙasan maƙoshi ta fara mgn. “Abba ƙirjina yana ciwo! Kaina yana bugawa, tunani ya hanani samun sauƙi, na gaza gano Yah Junaid wanne irin ɗan uwane a duniyar nan. Anya kuwa Abba Yah Junaid yana da cikekken hankali da sanin haramcin babban fasadin da yake son ai katawa gareni." Sai kuma hawaye shar-shar, suka soma zubo mata ta kasa ƙara sa mgnar. Shi kuwa Barrister cikin tsananin tashin hankali da kaɗuwa da firgici mai birkita tunanin iyaye na gari yace. “Me kike nufi Jannart wanne irin fasadi kuma?". Murya na rawa ta kalleshi cikin rauni tace. "Abba Yah Junaid fa fyaɗe yake son yamin, a lokuta ma banbanta, yana ƙudirin yi min Fyaɗe, idan na ƙi amince mishi ne, yake yunƙurin kasheni. Abba cewa yakeyi fa zai kasheni in ban amince da shiba. Ya kuma ce muddin na gayawa wani zai kasheni. Wlh Abba zai kasheni. Abba ya zanyi? Ina zan shiga a rayuwata in samu sauƙi, Ɗan Allah Abba ka rabani da gidan nan in ba haka ba Yah Junaid zai kasheni kuma Daddy ba zai hanashi ba". Ta ƙare mgnar cikin tashin hankali. Da ya ta azzara nitsuwar Barrister Kabir saleh Dakata. Wata iriyar fitinenneyar zufa ce mai zafi ta soma tsastsafo mishi. Cikin tuno abubuwa da dama na rayuwar duniya, ya kamo hannunta tare da fuskantar ta da kyau kana yace. "Jannart! Jannart!! Jannart!!!". Ya kirata sau uku duk da amsa mishi da takeyi. Cikin yin ƙasa da murya yace. “In sha Allah, Junaid bazai kashe kiba, da izinin ubangiji sai kin rayu, rayuwa mai Al'barka domin ke ayace, kuma izinace sannan taƙin shaida mai ƙarfi". Hannunta ya kuma riƙewa cikin irin sona uba da ɗiyarsa yace. “Jannart zaki rayu cikin aminci. Domin Ubangijin daya raya Annabi Musa acikin gidan Fir'auna cikin lfy da aminci. Shiya rayaki a gidan nan cikin lafiya da aminci. Ya rigada lokacin ya ƙurewa Magautan, bazasuyi nasaraba, dan sunyi nasararsu tun shekarun baya sun gama nasara, yanzu nasarar tamu ce. Gsky zatayi halinta, in sha Allah zanci gaba da zame miki jigo. Kuma zan nema miki GARKUWA, cikin gaggawa kafin su juyo garemu". Shiru tayi tana jin kalaman ƙanin mahaifin nata, sai dai ta kasa sama musu mizanin da zata aunasu ta ajiyesu ta fahimci manufarsu. Gogewar hausarta batayi surfin ta Ƙanin mahaifin nataba. Cikin ruɗanin da kalamanshi suka saka mata tace. "Abba ni na gaji da zaman gidan nan, dan Allah ka sake roƙon Daddy ya bakani ko zai yarda, in koma gidanka." Cikin sauƙe nannauyan numfashi yace. "Jannart sake roƙar tashi tamkar wasa da rayuwarki ne, kamar dai kusanto da a ...". Da sauri ya haɗiye ragowar mgnar sanin ƙwaƙwalwarta bazata fahimci zancen nasa ba. Ita kuwa cikin sanyi ta zuba mishi ido. Dai-dai lokacin kuma Mom ta shigo da tray a hannunta, cup ɗin tea ne mai kauri, sai soyayyan irish da ƙwai. Cikin nitsuwa tace. "Abba to..". Hannu ya ɗan ɗaga mata tare da cewa. "Ya isa da yamma zan dawo muyi mgn Jannart kada ki kuma yin kuka". Ya ƙare mgnar yana miƙewa tsaye. Kai kawai ta gyaɗa mishi kana ta bishi da ido har ya fita. Bayan ya fita Bathroom ta shiga, ruwa ta ɗan watsa, bayan tayi brosh kana ta fito. Ba laifi ta ji sauƙin sosai numfashin ta ya dai-dai-ta. Tea ɗin kawai ta iya sha. Kana ta koma ta kwanta dan Alllurar bata ida saketa ba. Can cikin bacci taji wayarta na suwa. "Mahmoud". Tace tare da amsa kiran. Nan yake shaida mata cewa. Dr Rayyern Mai-nasara yana hanyar dawowa Nigeria tun safe jirginsu ya taso. Zuwa azahar zasu sauƙa Abuja. Kuma yau ɗin zasu shigo Kano cikin alamun bacci tace. “Toh ya akayi kuma lbrin ya sauya Mahmoud ba sai jibi ba kace?” Gyara zamanshi yayi tare da cewa. "Uhumm kin kuwa san waye Dr Rayyern, mutun yana nan tamkar Wahainiya gane shirinsa ko manufarsa fa wuyane dashi. Ke dai in kin samu dama kiyi ƙoƙarin zuwa Airport da yamma wata ƙil a dace, zan turo miki hotuna Yah Usman PA Yayan Abokina Deen wanda yayisu a bayan motocin Dr Rayyern ɗin so sai ki ɗauki number's ɗin motocin ta wannan hanyar zaki iya samun damar bibiyarsa". Cikin sanyi tace. "Toh Ngd matuƙa". Daga nan sukayi sallama. Salman ta kira yana ɗagawa yace. "Ya jikin namu?". Cikin sanyi tace. "Da sauƙi waya gaya maka?". “A'isha Lawal ce ta gaya min tace ɗazu data kira Mom ce ta ɗaga wai jikinki ya tashi." Ayyah tace a taƙaice kana ta mishi bayanin da Mahmoud ya mata ta ƙara da cewa. "Ka shirya da yamma muje Airport ɗin bari in turoma hotunan". Toh yace kana sukayi sallama. Ƙarfe biyu dai-dai jirginsu ya sauƙa cikin international Airport Abuja. Bayan wasu ƴan daƙiƙu, aka fara fitowa. Mutun kusan 21 suka fito. Kana Rayyern ya sako ƙafarsa ta dama kan matakalan forko. Wani irin sassanyan numfashi ya shaƙa a hankali tare da zuƙan iskar ƙasarshi abin sonshi da al'faharin shi. A hankali ya fara takowa yana sauƙa cikin haiba. Da sauri ya ratayo jakarsa a kafaɗa tare da biyoshi a baya da gudu. Usman kuwa shima jakarsu ya ratoyo kana ya biyoshi a baya. da sauri ya matsoshi. Juyowa yayi jin an riƙe mishi hannun damanshi. "Hamma Rayyern daga nan wanne state ɗin zaka tafi". Ya rasa gane meyasa zuciyarsa ke bawa yaron amanna ko dan kamar da sukeyi ne. Sam bai shiryawa amsa mishi ba kawai yaji lips ɗinshi sun furta. "Kano". Wani irin tsalle yayi tare da cewa. "Yesssss! Nima Kano zan tafi ai". Cike da mamaki Usman ya nufosu har yana tuntube tare da cewa. "Sir wannan fa?". Juyowa yayi ya kalli Usman da salon. Baya son shisshigi. Shi kuwa Riyyam-nsra da sauri ya dawo kusa da Usman hannu ya bashi tare da cewa. "Ni ƙaninsa ne". Baki buɗe Usman ya bishi da ido. Daga nan masallacin cikin Airport ɗin suka wuce, ganin azahar tayi har lokacin yaso zarcewa. Suna idar da salla Usman ya miƙe da nufin fita ya samo abinci. Dan yasan ubangidan nasan bazai buƙaci abinci yanzuba. Juyowa yayi ya ɗan kalli Riyyam-nsra tare da cewa. "Bishi kuje Restaurant". Kai ya jujjuya tare da cewa. "Bana jin yunwa". Kai kawai ya gyaɗa mishi. Nan suka zauna har la'asar tayi. Bayan an idar da sallane kuma, suka koma ciki. Domin shiga jirgin da zai wuce Kano. Ƙarfe huɗu da rabi dai-dai jirginsu ya tashi daga birnin tarayyar Nigeria zuwa Kano ta dabo tumbin giwa. A nan cikin Kano kuwa. Jannart ce zaune cikin motar, Salman kana shi kuma yana gaba gefe. Baba Ado dake jansu. Yayinda sauran garadan dake tsaronta, suke hangame da baƙi a zatonsu tana can cikin ma'aikatar nasu, dan sam basu lura da lokacin da ta fitoba, koda yake Salman ne ya bawa Baba Ado key kana ya jawo motar har zuwa bakin mashigansu ya kawo mishi. Shiyasa suka fita, basu ganeba. Kai tsaye filin jirgin sama na malam Aminu Kano suka nufa. Sosai kuwa Jannart tayi kyau acikin shigar pallazo da kuma tight shirt din dake jikinta, wanda ya bayyana lafaffen cikinta, kasancewar kuma rigar nata na d’an bayyana nipples dinta ne, yasa ta daura wata Navy blue fashion top akan shigar ta ta, wanda tsawonsa ya kawo har guiwanta, Yayinda ak’afanta take sanye da wani navy blue hill shoe, na company’n gucci mai kyau da tsada da uban tsini, akanta kuwa wani had’add’en medium vail ne wanda ya sauko harkan kirjinta. Sam akan fuskarta babu wani kwalliya sosai, saidai kuma hakan bai hana zallar kyawun fuskarta bayyana ba, Yayinda small lips dinta suka sha peach lipstick, acikin jikinta kuwa wani sassanyan k’amshi ne yake tashi. Suna shiga cikin Airport ɗin sukayi paking a Airport parking. Kana suka wuce suka nufi cikin. Bayan isarsu da kamar 5 minute, jirginsu Rayyern yayi sauƙar angulu. Bayan yan daƙiƙu ne kuma matafinyan suka fara fitowa. Da sauri Usman ya matso kusa da uban gidan nashi, cikin yin ƙasa da murya yace. “Sir in kira driver?” Shiru yayi ganin ya ɗan kaɗa mishi yatsarshi manuniya. Shi kuwa Riyyam-nsra da sassarfa yake biye da Usman a baya. A haka har suka fito asalin filin da matafiya kan zauna su jira masu tarbarsu. Kanshi ya ɗan ɗago ya kalli taron mutanen, yatsarshi yasa ya ɗan gyara zaman farin glass ɗin dake idonshi. Gefen lips ɗinshi na ƙasa ya ɗan kamo ya ɗan tauna a hankali. Da sauri kuma ya ɗan juyo ya kalli bayanshi. Inda ya hango Riyyam-nsra can baya yana ɗan tahowa yana waige waige a alamun shi yake nema. Gabanshi ya nunawa Usman tare da yin mgna can ƙasa. "Ƴan jarida ne, zanbi nan, in sun tsareka kaji dasu." Yana faɗin haka, ya ratsa yabi yar siririyar hanyar dake gefen damanshi. Shi kuwa Usman ya nufi hanyar fitan. Jannart kuwa da sauri cikin tsananin razana ta koma bayan Salman tare da yin ƙasa da kanta murya can ƙasa tace. "Innalillahi Salman gacan Hakim abokin Yah Junaid idan ya ganni zai gaya mishi." Sai kuma ta zaro ido jikin tashin hankali ta dafe kirjinta tare da cewa. "Na shiga ukuna tare suke da Yah Junaidu ma gashi can bayanshi". Da sauri Salman ya ɗan kalli gabanshi kana ya juyo. Gaba ɗaya jikinta rawa yakeyi sabida hango Hakim Da Junaidu sun nufosu gadan-gadan. Jujjuyawa tayi. Ganin wata ƴar siririyar hanyar ne gefen hagunta, wacce nan Rayyern yabiyo. Da sauri ta sunkuyar da kanta ta ratsa cikin ƴar hanyar ta ɓacewa ganin su. Nannauyar ajiyar zuciya mai ƙarfi ta sauƙe, tare da ci gaba da tafiya cikin yar siriyar kusurwar. Tana tafiya tana wai-waye da juyawa tana kallon bayanta. Shi kuwa Rayyern, cikin ɗan sassarfa yake tafiya. Saboda so yake kafinma Usman da Riyyam-nsra su fito, ya shiga taxi ya tafi. Tafiya yake yana dai-dai-ta kan files da takardun da yayi ta aikin rattaɓa musu hannu a cikin jirgi. Haka yasa bai lura da gabansa. Ita kuwa Jannart tafiya take tana wai-waye shiyasa bata ganin gabanta. Jin kamar takun wani a bayanta ne kamar ana boyota, kuma yasa ta ƙara saurinta. Dai-dai lokacin kuwa Rayyern ya iso gab da ita. Jin ana ce. Ke! Ke!! Yasa ta juya da nufin zata arta da gudu. Sai kawai ta jita jikin mutum sunyi karo. Goshinta ya bugi gemunshi da azaban ƙarfi. Take files da Takardun hannunshi suka watse. Yayinda ita kuma tayi tangal-tangal ta koma baya zata faɗi ƙasa, da sauri ta rumtse idanunta tare da sakin sauti mai cike da tsoro, hade kuma dasa hannunta da nufin dafe ginin dake wajen, dan kare kanta daga faɗuwa ƙasa. Kawai sai ta kamo kwalan rigarshi ta gefe ta cikin da kuma Suit ɗin dake saman da ƙarfi. Pet-pet haka boturan jikin rigar duk suka ɓalle, kab suka watso ƙasa, hakan yasa gaba ɗaya rigunan jikinshi suka buɗe. Cikin wani irin masifeffen takaici yasa hannunshi ya fisge hannunta dake shaƙe da gefen kwalar rigarshi. Ya yarfa hannun tare da zuba mata wani irin masifeffen....! Kuyi hakuri rashin jina da wuri. Rayyern da ban Riyyam-nsra da ban ai sunayenma ba iri ɗaya bako. Free PAGE ne wannan. By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 6 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne* *Littafin TUBALI na kuɗine ki biya ki darinki biyar kacal in saki a ƙaramin group wanda bonus ne ga dana na, dan in na gama ya zama Complete 1k ne, saukine yanzu ga Masoyana, asalin kuɗi nai 1k ne, Special Group kuma su post nasu zaifi yawa. 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo shaidar biyanki ta whatsApp 09097853276. Kada ki bari garabasar ta wuceki, kice sai an gama, Hajia in kuma kinada zakuwa da turo 1k a saukake cikin makonni bibbiyu zamuke gama part-part* Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻‍🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR) Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza. kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻‍🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki. Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻 Da Yah Junaid, wani irin masifeffen tsorone ya rufeta wanda yasa ta fara ja da baya. "Dan ubanki sai yanzu kika dawo? Ina kikaje kika tsaya? Tukun nama ƙarfe nawa ne ƙa'idar tashi aikinki?" Ƙara matsota yayi tare da buga mata tsawa. "Shegiya ƴar iska badake nake mgn bane kina jina kinyi shiruba". Cikin rawan murya tace. "Uh uhm dama gidan Baba Kabir nake". Ta ƙare mgnar tana komawa gefen Mom da yanzu ta iso. Cikin haɗe fuska tace. "Yarinyar nanfa ba isasshen lfy ne da itaba". Juya kai yayi ya watsa mata wani irin masifeffen kallo tare da cewa. "Toh uwar shisshigi". A hatsale Mom tace. "Toh ubana, anyi Shisshigin aikin banza". Ta ƙare mgnar da kama hannun Jannart sukayi ciki. Shi kuwa kwaffa yayi tare da bin bayan Abdul da yazo ya wuce su, bai ce musu ko ƙalaba. Riyyam-nsra ne kwance bisa tattausan gadon ɗakin hotel ɗin daya kama. Tuni yasa sim card ɗin sa na Mtn har ya zauna ras a wayar. Kana yasa katin daya saya tun wurin sayan layin. Mgn yakeyi da Mammy. Yana mata bayanin haɗuwarsa da mutumin nan da suke kama. Harma da haɗuwarsu da su Salman, kana ya ƙara da cewa. "Mammy al'ummar Nigeria suna da kirki, suna da mutunci da mutunta baƙo, naga karamcinsu tun a cikin jirgi. Mammy ina son su ina son ƙasar." Cikin sauƙe numfashi tace. "Yesssss! Riyyam akwai masu kirki, da amana da kawaici. Amman kuma akwai maha'inta azzalumai macuta, ka kula da kanka kayi taka tsantsan." Cikin gamsuwa yace. "Toh Mammy in sha Allah zan kula". Daga nan ta bawa Zayton sukayi ta hira yana mai gaya mata yadda ƙasar take. Zaune suke a falon gidan Dr Lukman. Cikin tawagarsu ta gamayyar kamfanonin jihar da kuma likitoci. Dr Lukman keyi musu bayanin cewa. "Dr Rayyern Mai-nasara ya dawo a yammacin yau, kuma Alhamdulillah dama akwai taron da gwamnatin jiha zatayi damu likitoci a gobe da safe, shine babban dalilin dawowarsa. Toh muna tashi a taron zanyi ƙoƙarin tahowa dashi campany'n Alhaji Idi Sale Dakata, muyi taron jan ra'ayin nashi a can". Cikin gamsuwa sukace eh hakan yayi. Kana sukaci gaba da tattaunawar. Ab’angaren Dr Rayyern Mai-nasara kuwa, kusan atare suka shigo cikin gidan shida Abba da kuma Ramadan, wanda yanzunne dawowansu daga masallaci, domin koda suka yi sallah’n magriba basu fito daga cikin masallacin ba, har saida aka sallame salla’n Isha. Kaitsaye cikin babban falon gidan suka nufa, Yayinda zuciyar kowannensu ke cike da sanyi da kuma salama, musamman ga yanda iska mai dadi ke kad’awa tana ratsa kowani hudan gashi na jikin d’an Adam mai rai. Haka suka shigo falon Abba na gaba, sai Rayyern dake take masa baya, wanda yayi na k’arshen shigowa kuwa shine Ramadan, wanda yake d’an shafa screen d’in wayar dake rike a hannunsa. Ganin shigowarsu ne kuma yasa Mamy dake, tsaye agaban had’add’en dining table d’insu wanda aka k’awatasa da wasu fitinannun royal chairs, ta saki sassanyar murmushin dake bayyana tsananin k’aunarta ga ahalin nata, murya asake tace. “Masha Allah! Our dinner is ready.” Jin hakan da sukayi dinne kuma yasa kasu sakin murmushi, tare da wuce wa dining area din kai tsaye. Ramadan kuwa kulolin da Mamy ta miƙo kishi ya amsa dasu plate and spoos da gorunan ruwa mai sanyi. Kana ya juya ya fita, dan kaiwa su Baba Mauɗo nasu abincin cikin kamala da mutuntaka ya kai musu kana ya dawo. Shikuwa Rayyern da tun fitowarsu daga masallaci, yake tasbihi acikin zuciyarsa, kaitsaye gaban had’add’en fridge’n mai kaman show glass d’in dake dining area din ya nufa, yana isa kuwa ya bud’e murfin fridge’n, tare da d’ansa kansa ya zaro babban ledan chocolate na diary milk , wanda ya d’au sanyi sosai. Maida murfin fridge’n yayi ya rufe, tare da juyowa ya zauna akan d’aya daga cikin kujerun dining table d’in, wanda aka cika saman babban table d’in, da kayan cima kala kala, more especially fruits. Ahankali ya b’are ledan, tare da kai chocolate d’in bakinsa. Fitinannun idanunsa masu d’auke da long eye lashes ya lumshe, adaidai lokacin da yaji d’and’ano da kuma zak’in chocolate din ya mamaye harshen sa, wanda hakan yasa shi sake tura chocolate din abakinsa, tare da soma taunawa ahankali, yana maijin wani irin sanyi aransa, Tabbas aduk sanda yake cin abunda yakeso, yakanji wani irin gamsuwa na musamman, musamman madai duk wani abu mai zak’i, kwarai yanason zak’i sosai da sosai. Abba da Mamy dake zaune kuwa idanunsu kawai suka zuba masa, musamman ma Abba da bayajin dad’in, yawan shan zak’in da Rayyern d’in keyi, always shan zak’i sai kace karamin yaro. Shikuwa Rayyern da har yanzu idanunsa ke lumshe, hakanan yaji ajikinsa cewa akwai k’wayoyin idanun dake kansa, wanda hakan yasa ahankali yad’an ware oily eyes d’insa, masu matuk’ar kyau da daukar hankali. Karab sukayi ido hudu da Abba, hakanne kuwa yasa shi d’an gyara zamansa, tare kuma da yin k’asa da kansa, saboda acikin 2 second din ya fahimci wani irin kallo Abban, nasa keyi masa. Zare chocolate din dake bakinnasa yayi, tare da ajiyewa agefe. Ganin hakanne kuma yasa Mamy da Ramadan yin murmushi, shikuwa Abba plate d’in dake dauke da crispy microwave Patatoe chips, and salad, da kuma onion sauce ya turowa Rayyern d’in gabansa. Tare da cewa. “Maza kacinye wannan.” Plate din da Abban nasa ya turo masa ya kalla, tare da d’an zaro idanunsa, kana lokaci guda kuma ya sanja mood dinsa izuwa shagwab’a, akasalance cikin kuma muryarsa da bakowa kejinta ba yace. “Abba duka wannan zan ci?.” “Eh duka kuma yanzu nakeson kaci.” Abba ya fad’a cikin tsare gida. Ahankali ya saukar da idanunsa k’asa, saboda yanda yaji tone din Abban nasu, yasan abun is seriously. D’aukan plate d’in abincin yayi tare da fork ahankali, yakai abincin bakinsa bayan yayi bismillah. Bai kuwa wani ci abincin sosai ba, ya d’ago kansa ya kalli Mamy dake cin abincinta itama. Cikin muryarsa dake bayyana rashin sabonsa dayin magana mai yawa yace. “Please Mamy na k’oshi da abincin nan ki bani tea.” D’agowa Abba yayi ya kalleshi, still kuma cikin tsare gida yace. “A’a fa yau sai kacinye abincin nan tas, saboda haka babu wani tea din da za’a baka.” Maraitattun idanunsa yad’an lumshe, cikin kuma yanayin dake bayyana tsananin biyayyarsa ga mahaifinnasa yace. “To Abba amma dan Allah abani tea sai in had’a, na tabbata abincin zaifi shiga...” Yanayin yanda ya k’are maganar yana karyar da wuyansa gefe ne, yasa Abban sakin murmushi, cike da k’aunar d’an nasa yace. “Shikenan to na yarda ka had’a da tea d’in.” Jin haka yasa Mamy tashi ta soma kokarin had’a masa tea, kamar yanda ya buk’ata. Shikuwa Murmushin jin dad’i yayi, saboda dama shi yafison ko yaya idan zaici abinci, ya zamana yana mixing abincin da abu mai zak’i, gashi kuma dama shi. Sam baya da yawan cin abinci, sometimes idan yaci chocolate d’insa ya d’aura da bootle water, yakanji sa dai-dai. Had’a masa tea d’in acikin mug Mamy tayi ta mik’o masa, koda ya karb’a bai wuce 3 sipping yayi ba, ya d’ago kansa ahankali ya kalleta. Cikin yanayi da salon maganarsa yace. “Ayyah Mamyna sugar baiji ba dai, please ki karamin.” Idanu Mamy tad’an zaro cikin yanayin mamaki tace. “Rayyern Shugar 3spoon amma kace baiyi maka ba, kai dai kam shan zak’i ya zama maka jiki.” Ta kare maganar tana mai k’ara masa Shugar one spoon acikin tea d’in. Murmushi kawai yayi, batare daya kuma cewa komai ba, ya maida kansa ya cigaba da sipping tea din, sai time to time yake daukan patatoe daya yakai bakinsa, nan ma kuma gudun kada Abba yayi masa fad’a ne. Saida yasha kusan rabin tea d’in, kafin ya d’ago da kansa ahankali ya kalli Ramadan dake cin abinci. “Ramadan ya hospital d’in, ina fatan komai yana tafiya dai-dai ko?.” Ramadan kuwa Jin abunda Hamman nashi ya tambaya ne, yasa shi dakatawa da cin abincin, tare da cewa. “Alhamdulillah Hamma Rayyern komai yana tafiya yanda ya kamata, bayan wannan tafiyar taka ma Ya Sulaiman yana zuwa, tare mukeyin duk wasu abubuwan da suka dace.” Idanunsa ya d’an lumshe ahankali tare da jinjina kansa, Tabbas dama yasan koda bayanan, Sulaiman da Ramadan zasu gudanar da komai yanda ya kamata kana ga sauran Doctor's ɗin, kasancewar dukansu Doctors ne way’anda suka san aikinsu, kuma kowannensu da irin k’warewarsa. Hiran hospital d’in da kuma irin manya manyan ayyukan da sukayi, alokacin da bayanan Ramadan d’in ya shiga yi masa. Yayinda shi kuwa ahankali yake d’an jinjina kansa, alaman gamsuwa, saboda zuwa yanzu bakinsa ya dan fara gajiya da motsawa. Abba da tun d’azun ya kafesu da idanu baya ko k’yaftawa, murmushi ne kawai ke bayyane akan fuskarsa. Yayinda yake yiwa yaran nasa, wani irin kallo mai d’auke da tsananin k’auna had’i da soyayya, Tabbas yanaji aransa cewa yaransa GARKUWA ne, sannan koda bayan ransa da izinin Ubangiji, Zasu ƙarasa ginin TUBALI’n da aka fara ginasa zasu karasa ida ginasa da yardar Allah, akullum a kuma koda yaushe yana alfahari dasu, Tabbas ako ina zaiyi al'faharin cewa. Yay’an nasa jajirtattune kuma masu k’wazo, Lallai watarana Tabbas zasu cimmawa abunda suke so yana jin gamsuwa mai tarin yawa na riƙo da amarsu da Allah ya bashi da basu gamsasshiyar tarbiya. Jin da yayi hirar tasu ta tsaya ne kuma, yasashi Kallon Rayyern tare da cewa. “Rayyan ya tafiyar taka? Ina fata ansamu abunda akeso ko!?.” Kai Rayyern d’in ya jinjina tare da bud’e bakinsa anutse yace. “Alhamdulillah Abba, duk wani abu da muke nema na samu, dama kayan amfanin companies dinmu ne naje sayawo, to kuma ba abunda ban samu ba, nayi ordering Insha Allah kuma soon zasu sauk’a nan Nigeria.” Kai Abban ya jinjina cike da gamsuwa, kana yace. “To kaida kaje US kuma sai gaka a ethiopia’n harda karb’an wani kambun karramawa.” Murmushin daya bayyana fararen haƙoransa yayi, cikin kuma sakewa da mahaifinnasa yace. “To Abba ai acikin Airport na hadu da yarannasu harna taimaka musu, shine fahimtar likitane Ni yasa dole aka wuce dani k’asarsu, Jin dadin ceton ahlin masu muƙamin ƙasar ne yasa sukamin wannan karramawar.” “Masha Allah Allah Ubangiji yaci gaba da taimakawa.” Abba da Mamy suka had’a baki wajen fad’ar hakan. Ramadan kuwa daya kammala cin abincinsa, mik’ewa tsaye yayi tare da d’aukan wayarsa dake kan table d’in, cikin kuma yanayin nuna kulawa ga Hamman nasa yace. “Yauwa Hamma Rayyern bari na amso maka maganin rage zogin ciwo acikin pharmacy d’inmu.” Kai kawai Rayyern din ya jinjina, Yayinda shi kuma Ramadan yasa kai ya fice daga cikin falon. Koda ya fito daga cikin gidan nasu direct Mai-Nasara’s Pharmacy Nig LTD ya nufa, kasancewar kuma pharmacy din bashi da wani nisa da gidansu, hakan yasa bai wani b’ata lokaci ba ya dawo. Shida kansa ya d’auko bottle water marar sanyi, tare da b’are maganin ya bawa Hamman nasa yasha. Bayan Rayyern din yasha maganin ne kuma, ya mik’e tsaye ahankali tare da kallon su Abban nasa, aladabce yace . “Abba ni zanje na kwanta, dan inajin gajiya sosai ajikina.” Kai Abba ya jinjina masa tare da cewa. “To Allah ya tashemu lafiya.” Da “Ameen.” Ya amsa kafun yayiwa Mamy da Ramadan saida safe, kana kaitsaye ya nufi sashinsa, da k’ofar shiga cikinta ke Cikin babban falon a nitse yake tattaki bisa steps ɗin haurawa saman. Ahankali ya murd’a handle d’in had’add’Iyar k’ofar, tare da tura kansa ciki. Wani irin sassanyan k’amshin room freshener daya shak’ane kuma yasashi lumshe idanunsa, wanda suke d’auke da wani yanayi na musamman. Tabbas shi mutum ne maitsanin son k’amshi, wannan yasa aduk sanda yaji k’amshi sai zuciyarsa tayi sanyi. Ahankali ya bud’e idanun nasa, tare da soma bin kekyawan falon da kyawunsa ya zarce tunanin mutum da kallo. Duk da kuwa cewar babu yawan tarkace acikin falon, amma yanayin tsarin falon da kuma kayan dake cikinsa, na millions din kud’i ne ya ƙawatashi. Domin kuwa acikin falon wasu irin had’add’un Roma complete sofa’s ne masu masifar kyau da tsada, wanda sukayiwa tsakiyar falon k’awanya, Yayinda aka cika samansu da wasu irin trow pillows new design, babban abu mafi d’aukar hankali ajikin sofas din kuwa shine, yanda aka k’awata su da wani irin abu mai kaman royal glasses, da kuma ado na musamman, kasantuwar design din Golding ash ne kuma, yasa har wani d’auke ido adon sofas d’in keyi. Yayinda daga k’asan sofas din kuwa aka shumfud’e wani had’add’en Ash colour Austin carpet, mai tsananin taushi da laushi, domin kuwa saboda tsabar laushin carpet d’in, har k’afan mutum kan iya nutsewa idan ya taka. Yayinda aka d’aura wani had’add’en glass Roma table akan tsakiyar carpet d’in, wanda kuma shine ya k’ara k’awata kyau da had’uwar falon, musamman wasu beautiful roses masu kalan gold da aka d’aura asamansa. Acan b’angaren dama kuwa, wani irin makeken tv plasma ne black na companyn Samsung mai matuk’ar kyau da tsada, saboda tsabar girman TV din kuwa, ba a iya mannashi a bango ba, kan wani had’add’en Royal tv stand aka ajiyesa, daga gefe da gefensa kuwa aka zuba wasu glass roses masu kyau da tsada, wanda da zaran dare ya rufa suda kansu, suke bada deference colours na light. Still kuma had’add’un dark and golding ash colour, plain curtains d’in dake sak’ale jikin kowacce door da kuma windows d’in dake cikin falonne, suka k’ara bayyana had’uwar falon, domin kuwa curtains ne masu shegen tsada da aminci, wanda aka k’awata su da had’add’en decoration na d’aukar hankali, Tabbas ko daga iya curtains d’in dake cikin falon ka tsaya, kasan an kashe matuk’ar kud’i, balle kuma aje ga kwalliyar wallpaper din, da akayiwa gaba d’aya jikin bangon falon da ako ina zai amsa sunansa falo. Har lau kuma acikin falon nasa tafiya kad’an zakayi, ka iske wani had’add’en dining area’n da aka k’awatasa da decoration na classic curtains masu kalan grey, sai zazzafan Angel dining table mai d’auke da 6chairs, grey da kuma gray colours, Tabbas ko a iya wajen falon Rayyern ya amsa suna, ya kuma cika hamshak’in falon dake dauke da tsadaddun furnitures. Daga gefen dining area din kuwa wata koface, wanda da’alama kuma nanne kitchine d’insa. Sai kuma wasu kofofi guda biyu dake cikin falon, 2 bedrooms wanda kitchen and dining area ke tsakiyarsu. Sassanyar ajiyar zuciya ya sauk’e a dai-dai lokacin da ya gama, k’arewa had’add’en falonnasa kallo, komai nead babu wani alama ma dake nuna cewar, yakai 4 to 5 weeks baya cikin dakin, kasancewar duk kwanan duniya Ramadan na shigowa yana gyara duk abunda ya d’anyi kura. Rigar suit d’in dake jikinsa ya zare ahankali, tare da ajiyeta akan sofa, ahankali cikin takun dake bayyana gajiyarsa ya nufi d’aya, daga cikin 2 door d’innan da suke d’an nesa da juna. Sauk’e hannunsa akan k’ofar dake b’angaren dama’nsa yayi, wacce takasance itace bedroom d’insa. Koda ya tura kansa acikin dakin kuwa, wani daddad’an kamshi da kuma sanyin AC ne ya bugeshi, still ajiyar zuciya ya sake sauk’ewa, musamman da yaga yanda aka k’awata, original royal bed d’insa da soft bedsheet mai kyau. Kamar dai yanda yaga falon nasa nead, haka ma komai dake cikin dakin, babu wani abu na kushewa acikin bedroom d’in, saboda nan ma wasu royal furnitures ne aciki masu masifar kyau, tamkar dai agidan sarauta haka d’akin nasa yake, saboda komai kama daga kan bed, drawer, dressing mirror, gothic chairs duk masu kalan gold ne, sai kuma curtains din cikin dakin da suka kasance milk colour. D’an sunkuyawa yayi ahankali ya zare takalman dake k’afarsa, batare kuma daya jira komai ba, ya soma kokarin zare long sleeve din dake jikinsa, bayan ya cire rigar ne kuma, ya k’arasa gaban wani medium glass wardrobe, wanda acikinsu ne yake ajiye duk wasu abubuwan buk’atansa marassa nauyi, kama daga kan towel, bathrobe, short neakers, dadai sauransu. Wani nead bathrobe ya d’auko tare da warwarewa ya zura ajikinsa, saida ya gama daure igiyoyin bathrobe din kuma, kafun ya zare wandon suit din dake jikinsa. Kaitsaye bathroom d’insa ya wuce, Lallai ko acikin bathroom dinansa nasha kallo, domin kuwa hatta wajen da mutum zai tsaya yayi wanka na glass ne, daga cikin gurin kuma kana iya ganin komai na cikin toilet d’in, ga wani had’add’en jakuzzie mai daukar hankali wanda cikinsa, ke cike da tsabtataccen ruwa. A yanayin yanda yakejin kansa a matuk’ar gajiye ne kuma, yasa bai wani bata lokaci wajen yin wankan nasa ba, bayan ya kammala wankanne kuma ya dauro alwala, kasancewar haka ya sabarwa kansa, baya tab’a kwanciya babu alwala. Ahankali ya murda handle din bathroom din ya fito, hannunsa rik’e da wani towel, Yayinda gargasan jikinsa kuwa ke jik’e da ruwa, sunyi wani irin kwanciya lub, wanda kuma hakan shiya sake bayyana hasken fatarsa. Cikin yanayin nutsuwar daya zamar masa sabo, ya tsane duk jikinsa, tare da karasawa gaban dressing mirror ya shafa mai ajikinsa, bayan ya kammala shafa maid’inne kuma, yabi jikinsa da wani men body spray mai kamshin gaske. Yana kammala duk wani abu da zaiyi kuwa, ya k’arasa gaban wardrobe dinsa, tare da ciro wani sabon towel ya daura akan waist d’insa, yayi hakanne kuma saboda sometimes yafi jin dadin bacci, idan babu wani kaya mai nauyi ajikinsa, kamar dai towel yanajin dadin bacci da towel sosai. Numfashi ya fesar adai-dai lokacin da yayi amfani da wani remote, wajen yin off na hasken wutan dake cikin dakin. Anutse ya haura saman tattausan gadonsa, tare dakai hannunsa ya kunna two bedside lamp din dake gefen gadon. Ai kuwa yana ajiye kansa akan pillow, yaji sautin kiran waya na tashi daga gefensa, hannunsa yasa yadan dafe kansa akasalance, saboda Allah Yasani kwata kwata at this time bayason damuwa. Idan ya gaji bacci kawai yake so yayi, domin da hakanne kawai zaiji he’s okay. Kallonsa ya mayar ga inda Ramadan ya ajiye masa wayoyin nasa uku, wato samsung da kuma iphone d’insa wacce, mental problem dinnan ta dazu ta kwankwatsa masa da tsinin takalmin ta, wanda dududu yasan kudin takalmin nata bai wuce 10 to 12k ba, amma gashi tazo tayi masa asaran dubu daruruwa sai kuma yar karamar woyar. Jawo wayoyinnasa yayi ahankali tare da ture iPhone d’in gefe, ya dauk’i Samsung S21 ultra din da take ta ringing, ganin sunan Sulaiman na yawo akan screen d’in wayarne kuma, yasa shi picking call d’in. Koda ya amsa sallamar da Sulaiman din keyi masa kuwa shiru yayi, sai shi Sulaeman d’inne, daga can b’angaren yace. “Ya akayi nak’ikk’ira d’ayan layinka akashe, sai yanzu na samu wannan? Ykk fatan dai kana lapia, sarkin rainin hankali shine harda wani cemin ba yau zaka dawo ba, kai dai kam Rayyern naga randa zaka daina miskilanci.” Idanunsa ya d’an lumshe, tare da sauke ajiyar zuciya, kana agajarce yace. “What’s up ai gani nadawo ko?.” Kai Sulaiman ya girgiza domin kuwa idan da sabo ya saba da halin Rayyern Mai-nasara. “Nothing nakiraka na sanar dakai kada ka manta, gobe ne fa taron likitoti da za’ayi hope zaka je ai?.” Sulaiman ya fad’a da kulawa. “Insha Allah.” Still ya fada yana me gyara kwanciyarsa. “Okay to saida safe kurman dole, mitsss mutun baya gajiya ma da shirun.” Sulaiman ya fad’a yana me katse kiran. Rayyern kuwa ahankali ya zare wayar daga kan kunnensa, tare da fesar da wani irin numfashi. "Ashyhhhhh". wanda kuma yayi hakanne saboda zogi da yakejin yatsar k’afarsa nayi masa, duk da kuwa yasha magani, amma dai har yanzu yakanji k’afar nad’anyi masa zogi. Labb’an bakinsa ya cije da d’an k’arfi tare da rumtse idanunsa, lokaci daya ya soma tuna yanda yarinyar tayi masa babban b’arna, kuma wai dan saboda tsabar raini, ko hakuri ta kasa basa dan girman kai, sai wuki-wuki da ta soma yi masa da mayun idanunta. “Mchewww.” Yayi tsuka abayyane tare da cewa. “Da wani dan bakinta kaman na tsuntsu, dama irin wayannan ƴan yaran. Sam ba kai daya garesu ba.” Yakai karshen maganan yana sake gyara kwanciyarsa, tare da sakin kowanni irin tunani ya kama ambaton sunan Allah Acikin ransa, da haka bacci ya d’auke sa, yau ko samun daman duba system d’inshi baiyi ba. Taheer Quest Palace. Riyyam-Nsra ne kwance akan makeken bed din dake cikin d’akin hotel d’in daya kama. 12:30 am kenan amma har yanzu wayarsa kirar iphone 11pro ne ke rik’e ahannunsa, Yayinda yayi kwanciyar nan irinta rub da ciki, gaba d’aya hankali, tunani da kuma nutsuwarsa ya badasu ne ga wayar tasa, Inda yake ta receiving DM da kuma comments na mutane, akan videos d’in daya sake d’azu na shigowarsa Nigeria, inda mutane da yawa kanyi masa message akan cewar, suna matuk’ar son su had’u dashi, ciki kuwa harda y’an mata masu tambayarsa awanni masauk’i yake, domin acewarsu zasu kawo masa ziyara, burin mutane da yawa shine su had’u dashi suyi videos, wasu kuwa zallan kyawunsa ne yake rud’arsu, wanda hakan yasa suke bayyana maitarsu afili, ko kunyar kai da addininsu basaji, amatsayinsu na musulmai, kuma yaya mata, wanda kowa yasani Mace nada matuk’ar daraja, amma Ina wasu matan kam haka suke watsar da kansu kamar shara a bola. Shikuwa Riyyam nsra ayau ya sake tabbatarwa da kansa cewar, mutanen Nigeria nada matuk’ar mutumci da kuma iya karrama bak’o, sannan da yawansu suna nuna masa k’auna k’warai. Bayan ya gama amsa DM na mutane ne kuma yayi posting videos d’insa, wanda yayi musu shida Rayyern, Yayinda a k’asan videos d’in yayi godiya da irin karamcin da Rayyern d’in yayi masa, wayyo Allah ai kuwa kaman jira mutane suke, suna gama watching na videon ya fara samun new comments and DM, wanda shi kansu bazai iya amsasu duka ba, Yayinda mafi yawancin mata kuma suka sake haukacewa, nanfa kowacce ta fito ta fara maganganu kala-kala, harda masu tambayarsa wai dan Allah ko zai had’asu da kyakkyawan yayanshi. Shidai ya gani amma baiyi reply ba. Bakin shi ya dan zumbura gaba tare da cewa. “Wayyo wannan Hamma Rayyern ɗin ya kashemin kasuwa fa, ji duk an shareni sai mgnarsa ake,”. Ya kare mgnar da murmushi Ana Cikin hakanne kuma saiga k’iran Nasir Ahmad ya shigo cikin wayar tasa. Koda ya d’aga hira suka sha inda Nasir Ahmad ya dinga yi masa fadan cewa bai Kirasa ba, da kuma mai yasa zai sauka a hotel, saboda da ace yakirasa da bazai taba bari ya sauka a hotel ba. Hakuri Riyyam din ya basa, daga nan kuma suka ci gaba da hirarsu, ananne Nasir din ke tambayan a Riyyam hotel din daya sauk’a, bayan ya fad’a masa cewa a Taheer ya sauk’a ne kuma sukayi sallama, inda Nasir din ya shaida masa cewar, Gobe Insha Allah zaizo nan Taheer Guest Palace din, ya d’aukesa su tafi gidansu...! Uhummmmm, akwaifa abu a wanga littafin, fatana dai Allah ya bamu aron rai da lfy, mu gama lfy, amman kam ku shirya karatu da murmushi a fuskokinku🤝🏻🥰 By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 7 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne* *TUBALI littafine na kuɗi, ki biya sannan in saki a Group inda zanke posting, biya 500 in saki a ƙaramin group, ko kuma ki biya 1k Hajia in saki a special Group kisha karatu cike da shaukin da salama hajiata, turo kuɗin ta asusuna na GTBank 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in kuma babu damar turawa ta banki zaki iya sayan katin mtn ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp na 09097853276* Ahmad na kashe wayartasa kuwa shima ya kashe data d’insa, saboda zuwa yanzu bacci sosai yakeji. Duk da cewar yana iya kaiwa har 2:00 am a online, amma dai yau kam yayi tafiya ya gaji sosai, dole yana buk’atar bacci. Cikin abunda bai wuce 10mn ba kuwa bacci mai nauyi da gajiya ya d’aukesa. Washegari. Ajere suka dawo daga sallan asuba, Abba da Baba Mauɗo suna gaba kana su kuma suna biye dasu da Ari da Hadi. Su a farfajiyar gidan suka tsaya wurin aiyu kansu. Inda su kuma kaitsaye suka nufi babban falon gidan, koda suka k’arasa azaune suka samu Mamy hannunta rike da carbi tana ja, ganinsu da tayi dinne kuma yasa ta sakin murmushi, Yayinda Rayyern da kuma Ramadan suka gaisheta cikin girmamawa. Itakuwa Mamyn fuska asake ta amsa musu, tare da tashi ta had’a musu coffee mai zafi. Domin hakan d’abiarsu ce dukansu, idan suka dawo daga masjid sai sunsha coffee. Bayan sun gama shan coffee dinne kuma kowannensu ya haura side d’insa. Rayyern dai yana shiga bedroom d’insa, kwanciya yayi tare dajan blanket ya rufe jikinsa, bayan ya rufe idanunsa ne kuma, yasoma gabatar da azkhar d’insa na safiya, domin neman kariya daga wajen Allah Mahalicci mai kowa mai komai. Yana cikin yin azkhar dinnasa ne kuma bacci ya daukesa. 7:00 am dai-dai kuma ya farka sakamakon alarm din gefen bed d’insa dake ta kara. Kaitsaye toilet ya wuce tare da Sakarwa kansa ruwa, bayan ya kammala wankane kuma ya fito, inda ya kimtsa kansa cikin wasu had’add’u kuma tsadaddun riga da wando na leather suit navy blue colour, Yayinda long sleeve d’insa ta kasance sky blue, irin mai taushin nan. Tabbas bak’aramin kyau kayan yayi masa ba, Musamman da ya bayyana asalin kwarjini, haiba da kuma cikar zatinsa. Uwa uba kuma ga wani daddad’an kamshin turaren dake tashi ajikinsa. Wasu had’add’un navy blue toms kirar companyn Italy, daya saka ak’afafunsa ne kuma suka sake kawata kyawun Shigar tasa, Yayinda tsadadden agogon dake daure akan tsintsiyar hannunsa keta shining. Ahankali ya gama d’aura navy blue necktie awuyansa, tare da juyawa ya d’an kalli kansa amadubi, Tabbas shi kansa ya gamsu sosai da sosai, da shigar, Dan shigar tasa ta d’aukar hankali ne, musamman ma k’awataccen sajen dake kwance akan fuskarsa, wanda take bak’a sidik mai yawan sheki. Dan kawar da kansa daga Kallon madubi’n yayi, bayan yasa hannu ya d’auki briefcase d’insa, wanda ya saka duk wani abu mai mahimmanci nasa aciki. Kaitsaye cikin takunsa dake bayyana nitsuwarsa ya nufi hanyar fita daga cikin dakin, direct kuma falon k’asa ya nufo. Koda ya fito falon acan kitchine ya hango Mamy tsaye tana aiki. Yayinda Ramadan kuwa ke gefenta yana taya ta y’an wasu aikace aikace-aikacen masu sauk’i da maza zasu iya. Ido ya lumshe tare da d’an takowa zai shiga kitchine din, saidai kuma maganan da yaji Ramadan na fad’a ne yasashi d’an daka tawa. Acikin kitchine din kuwa Ramadan ne tsaye yana ɓarewa Mamy Maggi yana mai cewa. “Please Mamy tunda dai shi Hamma Rayyern yace muku, a fara yi min aure shi ko mgnar kansa ba yi yakeyi ba. To nikam dan Allah da Manzonsa abani dama nayi dan Allah, Mamy kiyiwa Abba magana, nidai gaskiya aure nakeson yi.” Ya kare maganar fuskarsa d’auke da zallar shagwab’a. Mamy dake tsaye kuwa murmushi tayi tare da d’an girgiza kanta, kana tace. “Nidai ba ruwana kayiwa Hamman naka magana, ya gayawa Abbanku cewar ya barka kayi aure, domin Abbanku zaifi saurin aminta da maganarsa.” Sake shagwab’e fuska Ramadan yayi, tare da karyar da wuyansa gefe, kamar zaice wani abu kuma sai yayi shiru. Rayyern dake bayansu kuwa ɗan guntun murmushi yayi, tare da d’an d’aga sautin muryarshi, Cikin kulawa yace. “Don’t worrie Ramadan, Isha Allah zan gayawa Abba cewar kanason aure ya barka kayi aurenka, ku haifa mana babies dozin-dozin ko zamu samu gidan nan zai daina zama shiru.” Juyowa dukansu sukayi suna kallonshi, Mamy kam mamakine ya isheta, sakamakon jin abunda Rayyern din ya fada, wato shi bazaiyi auren ba, saidai yasa ayiwa wani, har yau itakam tana mamakin hali irin na Rayyern, Sam kwata kwata mata basa gabansa, babu wata Mace daya tab’a gani arayuwarsa yace yana so, shidai hakanan yake tana fata Allah ya nuna mata sanjawarsa. Shikuwa Rayyern juyawa yayi kaitsaye ya nufi bedroom d’in Abba. Koda ya isa kofar bedroom din yana knocking, Abba ya bashi daman shigowa, bayan kuma sun sake gaisawa ne, ya bud’e briefcase din dake rike ahannunsa, wasu files ya ciro daga cikin jakar, wanda yayi aiki a kansu tun jiya da yake cikin jirgi, mik’awa Abban files d’in yayi tare da cewa. “Abba ga way’annan files d’in already nasaka hannu a kansu, sannan daga ciki akwai takardun engines din da muka saya a US.” Kai Abba ya jinjina tare da karb’an takardun, cikin kulawa yace. “Masha Allah, yaushe ne zakaje meeting d’in da zakuyi, naji ance harda govenor da ma wasu manya manyan Doctor’s, sannan tare da Ramadan zakaje ne?” Sake gyara zamansa yayi kana aladabce yace. “A’a Abba bada Ramadan zamu jeba, saboda yau suna da aikin da zasuyi anan cikin hospital shida Sulaiman, maganan shiga meeting din kuma 11:00 am daidai ne.” Again kai Abba yasake jinjinawa cike da gamsuwa yace. “Masha Allah To Allah Yabada sa’a.” Da Ameen ya amsa sannan ya mik’e tsaye, atare kuma suka fito shida Abban nasa. Inda suka iske Mamy da Ramadan sun gama jere komai akan dining table. Batare da wani b’ata lokaci ba kuma, suka zauna atare su duka suka soma cin abincin, kasancewar chips and sauce na egg da kuma fruit salad and ketchup Mamyn ta had’a musu, amma shidai yafi k’arfi wajen shan tea. Acan b’angaren Riyyam-Nsra kuwa yau tun tashinsa yakejin zuciyarsa wasai, ga kuma wani irin nishad’i da yakejin kansa aciki, sosai yakejin shaukin Nigeria na shiga jikinsa. Bayan yayi wanka ne kuma ya shirya kansa cikin, riga da wando masu kyau da tsada. Waya da kuma earpiece d’insa ya dauka, kana anutse ya fice daga cikin dakin nasa, direct wajen hotel din ya fito, saboda hakanan yaji yanason zaga unguwar da yake, duk da kuma akwai restaurant acikin hotel din, amma yaji sha’awar zagawa ko zai samu wani difference restaurant dancin abinci. Haka dai yadinga dan tattaki acikin unguwar, har dai ya samu wani had’add’en restaurant ya tsaya anan yaci abinci, bayan ya gama ne kuma ya sake dawowa hotel d’in daya sauk’a, To anan nefa ya samu Nasir Ahmad yazo, cikin farinciki shida Nasir suka rungume juna, tare da zama suka fara hirarsu na yaushe gamo.. Gaba d’ayansu zaune suke akan dining table suna breakfast. Yayinda kowannesu ke gudanar da harkar dake gabansa, amma Banda Junaid daya kafawa Jannart ido, wacce take zaune akan kujerar dake facing nasa. Tayi kyau sosai cikin shigar maroon abayan dake jikinta, wanda ta sake bayyana haske da kyaun fatarta, kasancewar bata saka bra bane kuma, yasa ta jawo mayafin abayan nata ya sauk’a harkan kirjinta. Saidai kuma gaba daya kwata-kwata bata da wata nutsuwa awajen, saboda irin Kallon da taga Ya Junaid nayi mata, kwata-kwata ya hanata sakat, ta kasa koda cin abincin. Daddy ne ya kalleta kana cikin tsananin kulawa da so yace. “Jannart kici abinci mana, kodai jikin naki ne?.” Kanta ta d’an girgiza ahankali, cikin kuma muryarta da yayi sanyi sosai tace. “A’a naji sauki Daddy.” Kai Daddyn ya jinjina. Shikuwa Junaid tsuka yayi azahiri tare da cewa. “Bawani rashin lafiya dake damunta, iskanci ne da kuma zallan rashin gaskiya kawai, munafuka mai fuska da zuciya biyu” Ya k’are maganar yana mai saka k’afarsa ta k’asan dining table d’in ya take ta. Idanunta ta rumtse da k’arfi saboda zafin da taji na abunda ya mata. Duk da cewar Daddyn nasu yaga hakan kuwa, amma baice kala ba saima ci gaba da cin abincinsa da yayi. Abdul ma da tausayin yar uwartasa ya cika masa zuciya kasa cewa komai yayi, domin yasani koda wasa yayi magana, yanzu sai Ya Junaid din yayi kasa-kasa dashi. Momy kuwa zuru tayi kawai tana kallonsu, domin har acikin zuciyarta ta kasa gane wani irin ahali ne take zaune acikinsu tsawon shekara da shekaru, har yau ta gaza gano manufar wasu daga cikin ahalin, abunda zata iya akullum kawai shine saka ido, da kuma jiran ranar da komai zai fito fili Jannart ta samu enci kamar ko wacce ɗiya a gidan ubanta, lokacin ɗaya taji idanunta na cicciko da hawaye sabida tausayin mairaini Jannart. Asashin su Rayyern kuwa anutse duk suka kammala breakfast dinsu, bayan yayiwa su Abba da Mamy Sallama ne kuma, suka fito atare shida Ramadan zuwa compound din gidan, inda ya samu Hadi driver d’insa na jiransa. Ganin ya shiga mota ne kuma yasa Ramadan shima shiga cikin tasa motar. Kaitsaye maigadi ya wangale musu Gatie suka fice daga cikin gidan. Suna hawa titi kuwa kowannensu ya kama hanyar inda zashi, Yayinda Ramadan ya wuce Mai-nasara hospital kaitsaye, shikuwa Rayyern government Hause ya nufa, domin acanne babban hall din da zasuyi taron yake. Gaba d’aya compound d’in had’add’en wajen aciki yake da tarin manyan Mercedes benz, G waggon, da kuma range rover iri da kala, motoci ne duka da suka amsa sunansu ta manyan masu kud’i, Yayinda kuma kowa dake zuwa wajen ya kasance babban Doctor ne maiji da kansa, wanda kuma ya k’ware da sanin makamar aikinsa. Gaba d’aya kowannensu sanye yake da suit ajikinsa, Yayinda kuma suke tafe cikin nutsuwa. Sai-dai kuma ga mamakina duk inda Rayyern ya wuce sai naga wasu daga cikin doctors din na bashi girma, like suna respecting nasa, duk da kuwa cewar wasu da yawa sun fisa shekaru, amma sanin makamar aiki da k’warewarsa yasa suke jinjina masa. 11:00 am dai-dai na cika kuma Gaba d’aya suka hallara acikin babban hall d’in, da tsaruwarsa ta zarce kwatantuwa, wanda cikin mutanen dake zaune awajen kuwa harda mai girma Govenor kano. Nanfa bayan kowa ya zauna suka shiga gabatar da taron nasu, inda d’aya bayan d’aya daga cikinsu ke tashi suyi bayani gamsasshiya, wanda kuma hakan tamkar k’arawa junansu sani ne sukeyi. Alhamdulillah dai sun gudanar da taron nasu yanda ya kamata, inda kowannensu ya fahimci d’an uwansa, bayan anci ansha ne kuma suka rufe taron da addu’a. Koda suka fito compound na hall d’in, kuwa tsayawa gaggaisawa da junansu sukayi. Inda ananne kuma Dr. Lukman ya mikawa Rayyern d’in hannu sukayi musabaha. Bayan sun gaisa d’inne kuma yakeyi masa murnar k’arin nasarar da yake ta samu, da kuma irin cigaban daya samu arayuwa. Dakai kawai Rayyern din ya iya amsa masa, domin magana bata wani fiye damunsa ba kuma ya gaji matuƙa da doguwar jawabin da yayi a likitance. Har ya juya zaitafi ne kuma maganar da Dr. Lukman din ke fada ya dakatar dashi. Inda yaji yana cewa. “Please Dr.Rayyern Mai-nasara idan babu damuwa, muna gayyatanka wani zama da zamuyi yau a Dakata’s Company Nigeria Limited.” D’an juyowa Rayyern yayi ya kalleshi, cikin rashin gamsuwa da kuma nuna shakka ako da yaushe yace. “Ni kuma?”. Da sauri Dr Lukman ya cire idonsa kan idon Rayyern ɗin tare da shakkarsa yace. “Eh”. “Gaskiya bansan da zaman ba, impact ma banida wannan lokacin.” Ya k’are maganar agajarce yana mai duban agogon dake daure atsintsiyar hannunsa, hakanan yake Sam bayason wasa ko kuma raini. Tabbas yana kiyaye kansa wanda kuma hakan d’abi’a ce dake cikin jininsa, awaje d’aya ne kawai zakaga murmushi da kuma fara’arsa, shine idan yana tare da Abbansa, Mamy da kuma Ramadan sai Baba Mauɗo, akasin haka kuwa Sam baya da sakewa da sauran wasu mutane, gentle mutum ne shi kuma straighforward, duk abunda ke bakinsa ya kuma san gsky ne shi yake fad’a, in ya ma daɗi ruwanka in kaji ba daɗi ma ruwanka. Sam arayuwarsa baya ta'ammali da fad’an k’arya ko munafurci, hakan ba d’abi’arsa bace, then ba kuma ya shiga abunda bai shafe sa ba. Lips Dr.Lukman yad’an cije cikin kuma lallab’awa dayin k’asa da murya, yace. “Please Dr. dan Allah karkayi rejecting gayyatarmu, domin kuwa zama ne da za’ayi da shuwagabannin companies masu ci ayanzu, ba kuma wani jimawa za’ayi ba only 1hour ma yayi, dan Allah da Manzonsa Dr. Rayyern Mai-sanara ka samu ka halarta, koda ace na tsawon 30mn ne!!!” Shiru yayi tare da d’an lumshe idanunsa, saboda gaba daya Dr. Lukman din ya kashe masa jiki daya ambaci sunan Allah. Tabbas akan komai idan ka ambata masa sunan Allah to yakanji zuciyarsa ta sake. D’an numfasawa yayi tare da bud’e bakinsa ahankali yace. “Is alright ba damuwa zanje, yaushe ne taron?” Cikin hanzari da kuma Jin dad’i Dr. Lukman yace. “Yau ne kuma yanzu nima can na nufa Insha Allah, ko zamu had’a hanya sainayi maka jagora.” Kansa kawai ya jinjina, batare kuma daya sake cewa komai ba, direct ya nufi wajen motarsa, yana shiga kuwa Hadi driver yaja suka fice daga compound din wajen, ganin hakanne kuma yasa Dr.Lukman ma cikin sauri ya shiga motarsa ya rufa musu baya. Kusan atare kuwa suka iso babban company’n, Dakata wanda yakasance kayan masarufi ake sarrafawa aciki, Tabbas company’n yana da girma kuma yana da kyau ba laifi, saboda ank’awata cikinsa da abubuwa masu kyau. Saidai kuma ga mamakin Rayyern kwata kwata babu wasu ma’aikatan kirki aciki. Haka dai Dr.Lukman yayi masa jagora harzuwa babban d’akin da sukeyin taro. Koda ya shiga gaba d’aya mutanen dake wajen basu wuce su 18 ba, wanda kuma dukkaninsu suna zaune ne akan royal chairs. Yayinda wani babban dogon table, wanda aka cika samansa da kayan drinks yayiwa gabansu k’awanya. Akan daya daga cikin kujerun wajen Dr. Rayyern Mai-nasara ya zauna, wacce kuma ta kasance itace take facing na Barrister Kabir Saleh Dakata. Agefensa kuwa Alhaji idi Sale Dakata ne zaune. A hankali ya juyo ya kalli wani dattijon daya zauna ɗaya gefen nashi, Alhaji Abdu Tababa kenan. Numfashi ya ɗan fesar tare da ɗan kallon Barrister Kabir Sake Dakata. Wanda tun shigowar Rayyern d’in ya kasa d’auke idanu daga kansa, domin hakanan yaji idanuwansa nayiwa Dr. Rayyern d’in Kallon sani, yanaji ajikinsa kamar a wasu shekarun baya masu tsayi ya tab’a sanin the same irin fuskar na, saidai kuma to Fuskar waye? Waya sani mai irin fuskar? Tambayar da bashi da amsarta, bashi kuma damai amsa masa haka yasa ya gaza janye idanunsa kan fuskar Rayyern yayinda yake motsa lips ɗinshi a hakali. Shi kuwaRayyern ido ya ɗan zuba mishi a fakaice yana nazarto abinda ke zuciyarsa . Gaggaisawa sukayi amutumce kafun daga bisani Alhaji Idi Sale Dakata. Ya d’an muskuta ya gyara zamansa. kana yace. “Toh Alhamdulillah domin kusan gabaki d’ayanmu munsan abunda ya taramu da kuma musabbabin had’uwar mu anan wajen. Idan kuma akwai wanda zance baisani ba saidai wannan yaron wanda yazo yanzu.” Ya fad’i maganar yana nuna Rayyern da hannu, cikin isa da gadarar dake bayyana cewar akwai wani abunda keyi masa suya a zuciya. Wanda hakanne kuma yasa Rayyern dago kai, ya soma bin kowannensu da idanu, yana mai karantar labarin dake zuciyoyinsu akan fuskokin su cikin hikima, da kuma haɗawa da ɗan lbransu da ya sani. Shikuwa Alhaji Idi Sale Dakata ci gaba yayi da cewa. “kamar dai yanda kuka sani munzauna ananne saboda mu tattauna akan kasuwancin mu, sannan Rayyern kaida baka sani ba kasani, munyi wannan taronne nagamayyan manya-manyan company’s, saboda akwai buk’atar had’a kawunan mu, domin mu gudu tare mu kuma tsira tare bi ma’ana, mu had’e kasuwanci’n wuri guda mu haɗa hannu ta yadda zamu tsara farashin kayan abinci da sauransu a yadda mukeso..” Ya dire ayar mgnar yana mai kallon. Alhaji Abdu Tababa dake jinjina kai. Kai Rayyern ya d’an girgiza tare da maida fuskarsa ya tsuketa waje d’aya, domin lokaci guda ya dawo asalin Rayyern Mai-nasara dinshi, hazikin matashin da bayajin shakka ko tsoron duk wani magauci’nsa ya rigada ya gama saninsu in and out yasan kowa yana da cikekken bayani kan kowansu. Gyara zamanshi yayi tare da maida bayanshi ya jingina da jikin kujera, Kana ya ɗan juya kanshi hagu da damanshi. Muskutawa yayi ya maida kujerar baya kaɗan kana ya ɗaura ƙafarsa ɗaya bisa ɗaya sabida zogin da yaji yatsarsa nayi mishi dan toms ɗin dake ƙafarsan ya takure yatsar da Jannart ta fasa mishi, cikin zuba musu ido ya sauƙe sassanyan numfashi, tare da cewa. "Kuyi haƙuri". Yayi mgnar cikin mutuntaka da girmama su. Cikin haɗe fuska Alhaji Yawale yace. "A kan me? Me kake nufi da muyi haƙuri? Fito fili kayi mgn yadda zamu gane?". Numfashin mai nauyi ya fesar sabida, sarawar da kansa ya farayi sabida yadda suke mgn da ƙarfi. Cikin nitsuwa yace. “Bana buƙatar had’a hannu daku a cikin kasuwanci na!!!". Ya fad’i hakan in don’t care manner, domin iya gaskiyarsa ya fadi kamar yadda suka nemi ji. Idanu suka zazzaro gaba dayansu. Yayinda Dr. Lukman dake gabansa ta gefensa bisa hagu yace. “Haba Dr.Rayyern ya zaka fad’i haka, agaban mutanen da yawancinsu sun haifeka, at least dai ai ya kamata ka daraja su ko dan sun fika gogewa a harkar tunda tun kan a haifeka suke juya kobo ta zama dubu...” Wani irin kallo da Rayyern din ya watsawa Dr.Lukman d’inne yasashi saurin rufe bakinsa gum, saboda hatta hantar cikinsa saida yaji ta kad’a. “Bazan had’a hannu dasu ba, na fad’a na kuma sake maimaitawa Ni DR. RAYYERN BASHEER MUHAMMAD MAI-NASARA bazan had’a hannu dasu ba!!!” Ya fad’i maganar da muryar dake bayyana iya gaskiya, da kuma zallan rashin tsoro ko shakkar kowa dake wajen. Gaba dayansu shiru sukayi sai Alhaji Ma’aji wanda yake da company'n Ma’aji and Sons ne ya d’an muskuta, tare da fad’in. “Meyasa bazaka had’a hannu damu ba?” Wayarshi ya ɗan zaro cikin aljihunsa kana ya ɗan danna kaɗan sannan ya medata cikin aljunsa tare da cewa. "Awa ɗaya dana baku cikin ɗaƙiƙun rayuwata da Allah ya aramin, kunci 21mn saura muku 39mn, in kuma kun gamane zan tafi." Cikin hatsala Alhaji Yawale yace. "Toh meyasa kace bazaka haɗa hannu da mutane ba". Juyowa yayi ya ɗan kalleshi kana yace. “Sabida tafiyata da taku ba iri ɗaya bane. Muddin muka ce zamu haɗa hannu, dole gefe ɗaya zai rinjayi ɗaya, ta yiwu ku rinjayeni. Ku ɓata min kekkyawan TUBALIn da aka ginamin. Ko kuma Ni in rinjayeni in ruguza muku mummunan TUBALIn da kuka gina tun da daɗewa, in ɗauraku bisa tsarina wanda kuma nasan bazaku lamunci hakaba. Dan haka muyi tafiyar a rabe shi yafi. Domin ni dai a atafiyata talaka nake dubawa. Ku kuma aljihunku kuke dubawa, ni kuma ba haka bace a tawa tafiyar, domin ahar kullum talaka nake dubawa, da rayuwarsu, manoman da suke noma abinci, su yake zuwa ya gagara yafi karfinsu, Yayinda ku kuma kunanan kuna juya abincin da suka noma da wahalarsu, yana zame muku manyan kud’ad’e, Sam baku damu da talakan daya noma abincin ko yaci ya koshi ba, ko bai cika wannan duk ba damuwar ku bace, saboda haka. Bazan had’a hannu daku aci gaba da cutan talakawa ba, domin sudinma mutanene kamar kowa!!!”. Wani irin murmushi mai cike da tarin ma'anoni Barrister Kabir Saleh Dakata yakeyi, yana mai kallon Rayyern ido cikin ido cike da alamun so, da kuma tsoro can ƙasan zuciyarsa. Su kuwa sauran gaba ɗaya a hatsale suke Cikin yanayi hasala Alhaji Idi Sale Dakata yace. “Okay wannan dalilin shi yasa ka zagaya gaba d’aya, kan manyan manoman da ƙanana da suke sayar mana da abinci ka hanasu sayar mana, har sai sun gama sun ware wanda zasu ci kafun su kawo mana mu mu saya?.” “K’warai kuwa hakane, saboda hakkinsu ne kuma guminsu ne, ya zama lallai tilas cutarwar da kukeyi musu ya isa haka, Manoma bawai bayinku bane, domin da ace babusu yau da dukkanku baku kai wannan matakin ba, har yaushe zaku daina ci gaba da cutan mutanen da suke taimakon ku?.” Ya kai k’arshen maganan nasa, cikin wata irin Muryar dake bayyana, cewa a shirye yake da yayi fito na fito da kowanne daga cikinsu, Sam babu alaman tsoron acikin zuciyarsa. Wani irin bak’inciki da kuma k’unci ne suka cika zuciyar Alhaji Idi Sale Dakata, wanda hakan yasa shi hasala, ak’ufule yace. “Indai wannan k’udurin naka ne basai kana da rai da lafiya zaka cika saba, Lallai Tabbas ayi mugani idan zai yiwu!” Cikin tsoro Barrister Kabir Saleh Dakata ya juyo ya kalli yayan nashi Alhaji Idi Sale Dakatan har ya buɗe baki zaiyi mgn kuma, sai yayi shiru ya juyo yana kallon Dr Rayyern Mai-nasara da yayi. Murmushin dake bayyana izzarsa da fito da kwarjininsa, kana ya d’ago ya kalli Alhaji Idi Sale Dakata. Cikin bayyana rashin tsoronsa yace. “Kwarai saida rai da lafiya ake komai, amma kuma abun jin dadin shine babu wani mai rayawa ko kashewa sai Allah, babu kuma wani wanda ya isa yin abunda Allah bai nufa ba, koda wayeshi kuwa.” Sosai Alhaji Ahmed Tambari ya jinjina kanshi, hakama Barrister Kabir Saleh Dakata, fuskarshi suka zubawa idanu. Suna tuno irin kamarsa da ya ƙalubalancu shekarun baya. Dr Lukman kuwa rumtse idanunsa yayi sabida murya Rayyern na tuna mishi wata muryar data gabata. Da ƙarfi ya kuma rumtse idanunshi sabida hatta ɗan maƙolloton wuyan RAYYERN irin na wancan mutumin ne. Da sauri ya buɗe idanunsa jin Alhaji Abdu Tababa na cewa. “Tabbas babu mai rayawa ko kashewa sai Allah amma. Yaro ka san cewa komai akwai sanadi. Toh Lallai watarana za’ayi sanadin da zuciyarka zata tsaya da bugawa ka kiyayi kanka.” Alhaji Abdu wanda yake aboki ga Alhaji Idi Sale Dakata ya fad’i hakan cikin hasala. Shikuwa Rayyern awannan karon dariya yayi harsaida fararen hakoransa suka bayyana, saboda shi gaba d’aya dattijawan ma gani yake kamar basu San mesukeyi ba, domin harya fara tunanin cewa girma ne kawai ya Kamasu. Mik’ewa tsaye yayi ahankali tare da daukar glasss dinsa dake aje bisa table d’in, taku daya biyu yayi ya tsaya tare da juyowa ya kalli Alhaji Idi Sale Dakata. Fuskarsa dauke da wani murmushi mai rugurguza zuciyar magauta yace. “Idan akwai Allah to babu wani wanda ya isa da juyya RAYYERN Mai-nasara dole ya dakatar da Dakata in dai kan sayan k’udiri ne.” Cikin fushi Alhaji Idi Sale Dakata ya buga table din dake gabansa, tare da fadin. “Karya kake yaro, wallahi kai karamin al'haƙine, domin kuwa mun munji da wayanda suka fika tauri da tsaurin ido ma, saboda haka kai ba komai bane.” Still wani irin murmushi yayi Cikin kuma nuna halin ko inkula yace. “Wai tsoro kuke bani ne?". A hatsale Abdu Tababa yace. "Isa muke nuna maka". Ronƙofawa yayi kanshi kaɗan kana yace. "Hmmmm nifa RAYYERN Ina da taurin kai, ni nan Rayyern babu wanda ya isa sakani abunda banyi niyya ba, haka kuma babu wanda ya isa sakani yin abunda zai sab’awa addinina, idan kuma kuna ganin wasa ne to Lallai magwaji ya gwada ya gani!!!.” Ya ƙarashe mgnar da ɗan sauti. Kana ya D’an rank’wafo bisa kan Alhaji Idi Sale Dakata, cikin hade fuska da kuma zafin zuciya yace. “Ina raga muku ne kawai saboda waɗannan fararen gemun dake kan fuskokinku, amma akasin haka hmmm nima zan iya take kowa kuma ya taku!!!” Yana gama fad’in hakan ya juya afusace ya fice daga cikin dakin taron. Dai-dai lokacin kuwa mota k’irar Black Benz ta faka a farfajiyar wajen, ahankali Jannart ta zuro da kwawayan legs dinta waje, wanda suka sha dogon takalmi na al'farma, sannu ahankali kuma itama ta fito daga cikin motar gaba daya. Wata irin fitinanniyar gown ce mai masifar kyau ajikinta. Yayinda ta yane kanta da mayafin rigar, wanda hakan ya fallasa asirin kyawunta mai daukar hankali, daga gefen damanta kuwa Abdull ne ya fito, inda hannayensa ke dauke da wasu manyan basket guda biyu. Domin zuwa sukayi musamman dan kawowa su Daddyn nasu da kuma Barrister Kabir abinci, saboda sun shaida musu cewar suna da taron da zasuyi, shiasa Momy tayi girki na musamman aka kawo musu. Dai-dai isowar Jannart steps din da zata haura zuwa cikin hall din, shi kuma Dr. Rayyern ya fito daga cikin hall din ransa a matuk’ar b’ace ga wani irin masifeffen ciwon kai wanda ihun dattawan nan suka sakar mishi, ga yatsarsa dake zogi dan baima sha mgnin da safe ba. Karab idanunsu suka sark’afe acikin na juna, saidai kuma ganinsa da Jannart d’in tayi ne yasa ta saurin janye jikinta baya. A cikin hall ɗin kuwa gaba ɗaya sun hargitse kowa da abinda ke faɗi. Haka yasa Barrister Kabir Saleh Dakata miƙewa da sauri ya nufo woje yana mai bin bayan Dr Rayyern Mai-nasara. Shikuwa Rayyern kasancewar afusace yake shiyasa ko sake kallonta baiyi ba, direct ya nufi wajen motarsa wanda hakan yasa Jannart ta bisa da kallo. Har saida ya b’acewa ganinta. Yayinda Barrister Kabir Saleh Dakata ma da yanzu ya fito sai binshi da idon yayi. Abdull dake tsaye ne ya kalli Jannart tare da cewa. “Ya dai kinsan sane?” Dan kauda kanta gefe tayi, batare kuma da taja zancen ba tace. “Eh muje kawai.” Jin hakan ne kuma yasa Abdull Sakai. Da sauri suka tsaya ganin ƙanin mahaifin nasu, sai dai hankalinsa baya kansu. Motar Rayyern Mai-nasara ya zubawa ido. Yana mai motsa lips ɗinshi a hakali. Jin muryar Abdul ne ya sashi ɗan juyowa, ya amsa gaisuwar yayi tare da kayan kana yace. Su tafi gida. Daga nan suma suka juya gida. Rayyern kuwa daga Cikin company din direct cewa yayi driver ya dawo dashi gida. Hakan kuwa akayi suka nufo gida kai tsaye. A nan Nassarawa G.R.A kusa. Riyyam-nsra ne ke tsaye ajikin wani tamfatsetsen gate na alfarma. Wanda garin yawon zafaye anguwar da sukeyi ne da tattaki shida Nasir ɗin shi suka gilma ta gidan. nan kuwa Nasir yace. "Riyyam-nsra ya tsaya suyi video a gate ɗin gidan. A hankali yake shafa tarin sumar dake kwance akansa. Ahmad dake tsaye agabansa yana rike da, wayar Riyyam dinne yayi dariya tare da cewa. “Nifa wallahi yanzu kam nagaji da rik’e wayannan, tun d’azun kake cewa zakayi video da waƙar hausa amma ka kasa, sai kace wani bak’o a harkar.” Dariya shima Riyyam din yayi tare da cewa. "Kafa san hausar tawa kar inje bin waƙar bai hauba." Murmushi Nasir yayi tare da cewa. "No kada ka damu zaiyi." Murmushi Riyyam-nsra yayi tare da shafa sumar kanshi kana, ya ɗan ware sawunsa. lokaci d’aya kuma ya nutsu, tare dasa Ahmad yayi start din videon, cikin abubuwansa irin na tiktodians daya saba, ya soma rawa tare da bin wata waka dake tashi acikin wayar, inda yake cewa. “Niba gida ba niba mota ba,". Yayi mgnar yana nuna gidan bayan nashi Kana yaci gaba da cewa. "Bamai tarin dukiya masu yawa ba, Babana shiga gwamna ba, ba shugaban k’asa ba ba kuma member ba". Sosai Nasir yake murmushi yana jinjina mishi sabida yayi masifar kyau da bin waƙar hausa. Cikin karsashin ganin Nasir na jinjina mishi yaci gaba da cewa. "Banje makaranta maitsada ba, banje Dubai ba kuma banje London ba. Gidanmu ba a G.R.A ne ba, ban d’auki selfie nasa Instagram ba. Ko zana zamma saniyar ware wallahi ni baza na zam makaryaci ba!!!” Sosai yake wani irin rawa mai ƙayatarwa yayi masifar kyau. Dai dai lokacin kuwa Motar Dr Rayyern Mai-nasara ta kunno kai dai dai wajen gate din, Yayinda motar Ramadan ma ta kunno kai ta b’angaren hagu, saboda shima yanzun nan shigowarsa cikin layin nasu. Atare suka ci wani irin birki tare da zaro idanu saboda G..... Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻‍🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR) Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza. kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻‍🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki. Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻 By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 8 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne* *Littafin TUBALI na kuɗine hamzarta ki biya kafin a gama free PAGE in saki a Group, ƙaramin group 500 special Group 1k ne, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, ko kuma ki sayi katin mtn ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp 09097853276* Ganin Riyyam Nsra da sukayi, domin daga Rayyern har Ramadan kusan atare idanunsu ya sauk’a akan matashin yaron dake tsaye ajikin gate din gidansu. Wanda shima kuma Rayyern din d’ago kansa kenan da zaiyi, ya sauk’e idanunsa akan na Rayyern dake zaune agaban motarsa, inda yake zaune akan kujerar mai zaman banza, ya zauna agaba dinne kuma saboda lokacin daya fito daga hall din taro, na Dakatas company ransa a matuk’ar b’ace yake, wannan yasa bai tsaya wani tantance inda zai zauna dinba, kawai sai ya bud’e gaban motar ya shiga ya zauna. Sam kwata-kwata babu alaman murmushi akan fuskarsa, saima tsananin b’acin ran da yasa fatar fuskartasa tayi jajur, haka ma idanunsa, ga kuma wata yar jijiya da ta bayyana akan goshinsa, sosai yakejin kansa na d’anyi masa ciwo, wanda kuma hakan ya faru ne saboda d’an yawaita magana da yayi yau din, da kuma ihun da way’ancan dattawan suka dingayi masa tsakar aka. “Laaah Hamma Rayyern!!” Riyyam-nsra dake tsaye fuskarsa d’auke da tsananin farinciki da kuma mamakin ganin Rayyern d’in ya fad’a, yana mai d’an matsawa daga jikin gate d’in, kaitsaye ya nufo wajen da motar Rayyer’n d’in ke tsaye. Still fuskarsa dauke da murmushi yace. “Thank God dama zan sake ganinka anan kusa, jiya kun b’acemin a airport nasha wahala sosai awajen neman ku.” Idanu Dr Rayyern Mai-nasara ya lumshe duk da cewar, baya iya jiyo abunda Riyyam d’in ke fad’a, amma ya daiga bakin yaron na motsi kuma ya karanto abinda yake faɗin. Dai-dai lokacin kuwa daga cikin gidan, Baba Mauɗo ya wangale musu makeken gate d’in, wanda hakan yasa direct driver’n Rayyern din ya tura hancin motar ciki. Wulgawan da motar tazo yine kuma yasa Naseer dake tsaye ya sauke idanunsa akan, wani handsome guy dake zaune acikin motar, wanda yake matuk’ar kama da abokinsa Riyyam-nsra. Bakinsa ya wangale cike kuma da tarin mamaki yace. “La Riyyam kalli wani maikama da kai.” Murmushi Riyyam yayi tare da nade hannayensa akirjinsa, yana mai bin motar Rayyern da ta shige cikin gida da kallo. Ramadan dake cikin motarsa kuwa, tun d’azu mutuwar zaune kawai yayi, tare da bud’e ido da baki yana kallon matashin saurayin, da yake ganinsa tamkar hoto copy din Yayansa Rayyern. Lallai Tabbas wannan kamar da yake gani akan fuskar yaron, da kuma ta Hammansa Rayyern ta b’aci. Cike da tu’ajjudi ya k’araso da motarsa zuwa bakin gate din gidan, tare dayin k’asa da glass din motar yana me sake Kallon yaron da har yanzu murmushi ke bayyane akan fuskarsa. Ganin kuma yaron ya dan juya masa baya, ya kuma tare masa hanya ne, yasashi danna horn. K’aran horn dinne kuwa yasa Riyyam-nsra da kuma Naseer juyowa, suka sauk’e idanunsu akan Ramadan dake kokarin tura hancin motarsa cikin gidan. Idanunsu gaba d’aya suka zubawa fuskarsa, Yayinda lokaci daya Riyyam-nsra yaji wani irin abu ya daki kirjinsa, saboda Kallon fuskar Ramadan da yayi, ganin kuma kamar idanunsa na d’anyi masa gizo ne, yasashi sanya tafukan hannayensa yadan mutstsuke su. Saidai kuma yin hakan da yayi ya sake tabbatar masa da cewar, bawai gizo idanunsa keyi masa ba, Lallai Tabbas fuskar wanda ke zaune acikin motar, tana shige da fuskar Mammy ce da kuma ta Zaytoon dinsa. Wani irin mamaki ne ya lullub’esa, Yayinda Naseer kansa shima daya ga kamannin fuskar Mammyn Riyyam dana Zaytoon, akan ta Ramadan dake zaune acikin motar yace. “Allahu Akhbar Allah Mai girma Riyyam kalli wani maikama da Zayton da Mammy’n ka, gacan kuma wani mai kama da kai, kodai y’an uwanku ne sud’in?” Naseer ya kare maganar yana mai kallon, Riyyam wanda tuntuni ya nufi cikin gidan. Ganin hakanne kuma yasa cikin sauri Naseer din rufa masa baya. Riyyam-nsra kuwa yana k’arasa shigowa cikin gidan, Dr.Rayyern Mai-Nasara na fitowa daga cikin motarsa, Haka ma Ramadan. Cikin dan hanzari Riyyam din ya karasa, batare kuma da tunanin komai ba, ya ware duka hannayensa tare da fad’awa jikin Rayyern d’in, ya d’an rungumesa da k’arfi. “Naji dadin ganinka sosai Hamma Rayyern, nanne gidanku?, waye wannan Hamma Rayyern?” Riyyam-nsra yayiwa Dr. Rayyern duka tambayoyin, tare kuma da d’aga hannu ya nuna Ramadan dake tsaye, shima bakinsa d’auke da tarin tambayoyi. Tsumammun idanunsa ya lumshe ahankali, tare kuma da sauk’e wata irin ajiyar zuciya, Tabbas kafun iyanzu yanajin zuciyarsa na matuk’ar tafasa, saidai kuma gashi yanzu lokaci daya yaji zuciyar tasa nayin sanyi. Hannayensa yasanya ya d’an janye Riyyam daga jikinsa, kana ahankali yace. “Eh. kanina ne, Ramadan.” Murmushin matuk’ar mamaki da kuma Jin dadi Riyyam yayi, cikin halinsa na faram-faram da sakewa, ya rungume Ramadan din, kana da d’abi’arsa ta wayewa yace. “Sunana Riyyam-nsra kuma naji dadin had’uwa dakai Hamma Ramadan.” Murmushi mai dauke da wani irin Jin dadi, tare da zallan k’aunar yaron da yaji yana shigarsa alokaci guda Ramadan yayi, cikin kuma nuna zallan farincikinsa yace. “Me too, amma wai a ina kasan Hamma Rayyern dina, da har kuke matuk’ar kama haka?” Murmushi Riyyam-nsra yayi, kana cike da tsananin mamakin sautin muryar Ramadan irin tasa yace. “Acikin jirgi muka hadu dashi jiya, nima nayi mamakin kamannin da mukeyi dashi sosai, amma kuma Allah babu yanda baya ikonsa, saboda haka ne ma ya zama Hamma na!!”. Riyyam ya kare maganar yana me bin Dr.Rayyern da kallo, wanda tuni ya soma tafiya harya kusa isa kofar da zata sada shi da babban falon gidan. Ramadan kuwa idanunsa yadan lumshe tare da sake rungume kyakkyawan matashin yaron ajikinsa, wanda ak’alla shekarunsa baza su wuce 21 to 22 years ba, Lallai yaji matsanancin son yaron ajikinsa, har yakai ga yanajin inama da ace yaron zai zamanto k’ani agaresa, kamar yanda shiya kasance kani ga Hamma Rayyern, Tabbas yaji gamsuwa da yaron acikin zuciyarsa, Yayinda kuma kamannin Hamma Rayyern din dake kan fuskar yaron, yasanya shi jinsa awani waje na musamman a zuciyarsa. Hannun yaron ya kamo kana cikin kulawa yace. “Masha Allah Riyyam-nsra mu shiga daga ciki, domin kuwa na kwad’aitu dason nunawa Abba da Mamy mu mai kama da Rayyern dinsu.” Murmushi sukayi su dukansu, kana Riyyam ya sake rik’e hannun Ramadan k’am acikin nasa, Yayinda acikin zuciyarsa yakejin wani irin nishad’i, ji yake tamkar ba yaune farkon fara haduwarsu ba, yanajin kamar tuntun tuntuni ya sansu, acikin wani bari na jikinsa. D’an juyowa Riyyam din yayi ya kalli Naseer Ahmad dake tsaye, yana Kallon ikon Allah, tare da tu’ajjudin abunda ke faruwa. Alama yayi masa akan ya biyosu, hakan kuwa akayi cikin dan sassarfa Naseer ya rufa musu baya. Dr. Rayyern Mai-Nasara kuwa koda ya karasa cikin falon, direct part d’insa dake sama ya nufa, saboda ayanda yakejin kansa nadan sarawa, ba kuma yason wani abu da zaizo ya dameshi. “Abba! Mamy! Abbana!! ku fito kuga wani abun ban mamaki!!!” Cewar Ramadan dake shigowa cikin falon, hannunsa rike dana Riyyam-nsra. Wanda kuma yanayin maganan nasa ne, cikin dan bayyana sautin muryarsa, ta yanda duk nisan dasu Abban suke zasu iya jiyosa, kasancewar kuma suna daya daga cikin bedroom din kasa, dake cikin falonne yasa, cikin sauri suka mik’e tsaye, tare da soma rige rigen fitowa asalin babban falon, saboda kiran da sukaji Ramadan d’in nayi musu, yadan tsinkar musu da zuciya. Ai kuwa isowar su Ramadan din tsakiyar falon, yayi dai dai da fitowar su Abban. Fitowar daya haifar musu da wani irin bugun zuciya, tare da matsanancin firgici hadi da zallan mamaki. A matuk’ar mamakance had’i da tu’ajjudi, Mamy ta dafe kirjinta tare da sake, ware Idanunta akan matashin yaron da hannunsa ke sark’afe dana Ramadan, wanda idan ba k’arya Idanun nata keyi mata ba, Lallai Tabbas kamannin d’anta Rayyern ne, kwance akan fuskar yaron. Cikin karfin halin daya kasa danne mamaki da tu’ajjudi’nta tace. “Ramadan waye wannan? A ina kasa moshi? Kamar fuskar Rayyern nake gani akan tashi fuskar, ko kuwa dai idanuna ne keyimin gizon hakan?” Murmushi Ramadan yayi, tare da sanya dayan hannunsa ya jawo Riyyam-nsra jikinsa, cikin kulawa kuma yace. “Sam ko kad’an Mamy ba idanunki bane ke yi miki gizo, sunansa Riyyam-nsra, kuma tabbas yana matuk’ar kama da Hamma Rayyern dinmu, sannan Hamma Rayyern dinne ma ya samo shi, domin sun had’u ne a Ethiopia cikin jirgin da zai kawosu Nigeria.” Shiru Mamy tayi tare da kafe yaron da ido. Kamar dai yanda Abba ya kafesa da ido, baya ko k’yaftawa, domin tun Kallon farko da yayiwa yaron ya kasa dauke idanunsa daga kansa. Wani irin bugawa yakejin zuciyarsa nayi, Yayinda wani abu ke tasowa tun daga cikin kasan kafarsa har zuwa tsakiyar kansa, Lallai Tabbas akwai kama aduniya, amma irin kaman Rayyern daya hango akan fuskar yaron tayi yawa. Ramadan dake tsaye kuwa ganin irin yanda fuskokin iyayen nasu, ke cike da zallan mamaki ne yasa shi, sakin murmushi tare da jawo hannun Riyyam-nsra suka k’araso kusa da iyayen nasu. Hannun Mamy Ramadan ya kamo, tare da d’an fad’ad’a murmushinsa, cikin kuma son basu cikakkiyar gamsuwa yace. “Dan Allah Mamy ki kalli Riyyam da kyau, matuk’ar kama sukeyi da Hamma Rayyern dinki.” Juyowa ya kumayi ahankali ya kalli Riyyam, wanda fuskarsa ke dauke da yalwatacciyar murmushi. Shid’inma Murmushin yayi kana yace. “Riyyam wannan itace Mamyn mu, Uwa d’aya tamkar da dubu, wannan kuma shine Abban mu, mahaifin daya kasance Garkuwa kuma jigo ga y’ayansa.” Yak’are maganar yana meyiwa Riyyam nuni, da iyayen nasu shida Dr. Rayyern. Yalwatacciyar fara’a ne ta bayyana akan fuskar Riyyam, Cikin matuk’ar ladabi da biyayya kuma yad’an durk’usa akan guiwowinsa, tare da bud’e bakinsa anutse yace. “Abba da Mamy barkanku da gida, fatan zaku karb’eni kamar yanda su Hamma Rayyern da Ramadan suka amsheni, saboda daga yau Mamy kinzama mahaifiya agareni, haka ma Abba daga yau ka maye min gurbin Mahaifi.” Kusan daina bugawa zuciyar Abba tayi, alokacin da yaji saukar muryar yaron acikin kunnensa, saboda tsananin yanda yaji muryar yaron tayi masa kama da ta Ramadan. Yayinda daga gefe guda kuwa kwakwalwarsa ke neman juyewa, saboda wani irin tsohon tunani mai karfi dake neman dawowa cikin lissafinsa, da sauri sauri zuciyar Abban ke bugawa, musamman ayanzu daya sauke idanunsa akan yatsun kafan yaron. Mamy kuwa da ayanzu taji zuciyarta nayin sanyi, hannayenta tasa ta d’an d’ago yaron, tare da sakar masa murmushi kana cikin tsananin kulawa tace. “Insha Allah Riyyam mun karb’eka hannu bibbiyu kamar yanda su Hammanka suka karb’e ka.” Murmushin tsananin jin dadi Riyyam yayi, sai alokacin ne kuma ya dago kai ya sake Kallon Abban su Ramadan d’in, da har yanzu ya kasa dauke idanunsa akansa. Abban kuwa ganin Riyyam din na Kallon sa ne, yasashi dan sakin murmushi. Ramadan kuwa hannun Riyyam din ya kama suka dawo cikin falon suka zauna, direct gaban fridgen dake cikin falon ya nufa, inda ya d’auko wa su Riyyam din bottle water da kuma fresh milk mai sanyi, ya basu suka sha shida Naseer da ya zama ɗan kallo. Mamy kuwa da kanta ta k’arasa dining table, inda ta had’a musu lunch, saboda tuntuni rana tariga tayi. Ramadan kuwa cike da soyayya yaja su Riyyam da kuma Naseer suka karasa kan dining table d’in. Bayan kuma sun zazzauna ne Mamy tayi serving dinsu, inda ta zuba musu lafiyayyar jalop rice din da tayi, wanda yasha kayan vegetables, da pepper chicken. Turawa kowannensu abincin tayi gabansa, tare dajan kujera itama ta zauna, anan kusa da Abba wanda shima yanzun ya karaso ya zauna. “Rayyern fa ko bai dawo ba?” Mamy ta tambayi Ramadan dake shirin kai loman abinci baki. “Ya dawo amma ya haura sama, na daiga mood d’insa, kamar he’s tried, i think kuma stress din aiki ne.” Ramadan ya fad’a yana mai hadiye abincin dake bakinsa. Kai Mamy ta jinjina cikin gamsuwa kana kuma ta d’ago kanta ahankali ta kalli Riyyam-nsra, fuskarta dauke da murmushi tace. “Masha Allah Riyyam kaiko daga wacce k’asa kake?” Riyyam dake cin abinci gyara zamansa yayi, tare da fuskantar Mamy’n, kana aladabce cikin bagwariyar sausarsa yace. “Ni d’an k’asar Ethiopia ne, acan mahaina da kuma y’ar uwata suke, acan aka haifeni kuma acan na taso nayi rayuwa, nazo nan Nigeria ne kuma saboda, abokina Naseer.” Ya k’are maganar tasa yana me nuna Naseer dake shan Chapman din da Mamyn ta had’a. Mamy kuwa still murmushi tayi tare da soma cin abincinta. A Dai-dai lokacin ne kuwa Rayyern ya soma sauk’owa daga kan steps din falon, wanda ya sake shirya kansa cikin wasu had’add’un riga da wando, na normal jeans. Sai-dai ganin da yayiwa su Abba da kuma Riyyam-nsra akan dining table ne, ya sashi tsayawa tare da zuba musu ido. Abba kuwa da har yanzu baidainajin bugawar zuciya ba, d’ago kansa yayi ya kalli Naseer tare da cewa. “Kai kuma a ina kake, su waye kuma iyayenka?” Jin tambayar da Abban yayi ne yasa Naseer gyara zama, cikin dan girmamawa yace. “Sunan Babana Alhaji Ahmad Dasuki, mu asalin yan Nigeria ne, kuma muna zaune anan cikin garin kano unguwar Rijiyar zaki.” D’an Jim Abba yayi alamun dogon nazari, kana anutse yace. “Sunan mahaifinka Alhaji Ahmad Dasuki, amma gaskiya bangane shiba.” Murmushi Naseer yayi, tare da cewa. “Eh gaskiya bai shahara sosai ba, saboda ba a b’angaren kasuwanci yake ba, saidai Mamana yar gidan Malam MAI-NASARA ce, ni jikansa ne.” Lokaci guda walwalan dake kwance akan fuskar Abba ta kau, take duk wani annuri da murmushinsa suka gushe, badon komai ba kuwa saidan jin an ambata masa sunan Malam MAI-NASARA. Ganin hakanne kuma yasa Ramadan, d’auke kansa daga Kallon Abban nasu da yake, inda ya sauk’e idanunsa akan Rayyern dake tsaye akan steps, wanda shi d’inma kuma Abban nasu yake kallo. Sam gaba d’ayansu basu San dalilin daya sa, Abban nasu baison gani ko jin wani abunda ya shafi Malam MAI-NASARA’n, basusan wannan sirrinba, haka kuma basusan dalilin ba. Kai Ramadan ya d’an sunkuyar ahankali cikin kuma rauni, dayin k’asa da murya yace. “Abba yanzu ma abunda ya dawo dani gida kenan, dazu aka Kai mana Malam Mai-nasara hospital dinmu bashi da lafiya, hypertension and diabetes na damunsa, so akwai buk’atar Lallai lallai Hamma Rayyern ya duba sa, so Ya Sulaiman ya kikkira wayan Hamma Rayyern d’in amma kwata-kwata baya shiga, shiyasa na dawo gida saboda inasaka ran cewa zan iya samunshi, Dan gaskiya jikin Malam din ya tashi sosai!” Fuska Abba ya sake had’ewa tamau, cikin kuma nuna halin ko inkula yace. “Babu inda Rayyern zaije, ai bashi kad’ai bane Babban Dr. acikin garin Kano, akwai Doctors da dama, akaishi wani asibitin mana.” Shiru gaba d’aya falon ya dauka, Yayinda Ramadan ya sunkuyar da kansa k’asa. Shikuwa Rayyern dake tsaye idanunsa ya d’an rumtse, acikin zuciyarsa yana mai tambayar kansa, dalili da kuma hujjar da tasa Abban nasu bayason alak’arsu da Malam Mai-nasara, Tabbas da ace baisan waye mahaifin nashi ba, zuciyarsa zata iya sak’a masa abubuwa da yawa, saidai kuma amma yasan cewa mahaifinnasa mutumin kirki ne, babu yanda za’ayi wani mummunan tunani yayi tasiri acikin zuk’atansu sun san wayeshi mutun ne managarci daya ginasu kan kekkwan tubali nagarta. Idanunsa da suke alumshe yadan bude, tare kuma da karasa saukowa akan steps din, kaitsaye ya nufo dining table din, duk da kuwa cewar har zuwa yanzu yanajin kansa nadanyi masa ciwo. Isowarsa dining table dinne kuma yasa duk suka dago kansu suka kalleshi, Yayinda Abban cikin matsanancin kulawa yace. “Masha Allah Rayyern ka dawo, ya meeting din naku?” Kujerar dake gefen ta Abban nasu yaja ya zauna, kana aladabce yace. “Eh Abba na dawo, meeting kuma Alhamdulillah komai ya tafi yanda ya kamata.” Kai Abban ya jinjina cike da gamsuwa tare da fadin. “Alhamdulillah haka akeso ai akoda yaushe.” Gyara zamansa yayi, kana ahankali cikin kuma yin kasa da murya, hadi da sigar roko yace. “Abba dan Allah kayimini al'farmar samun daman duba Malam Mai-nasara, tunda Ramadan yace yana da buk’atar taimakona sosai, please Abba dan Allah me zai hana bazaka bari naje na dubashi ba!!” Ya k’are maganar tasa cikin k’ank’an da kai. Yayinda Abba kuwa ya dauke nasa kan, tare da sake hade fuskarsa. Ganin hakanne kuwa yasa Naseer zaro wayarsa, ya dannawa lamban Umminsa kira, cikin sa’a kuwa bugu biyu ta d’auki wayar. Saidai kuma irin yanda Naseer din yaji sauti da Amon muryarta ne, yasa hankalinsa tashi. Cikin fargaba yace. “Ummi ya naji muryarki haka? meyake faruwa kodai jikin Malam ne ya tashi?” Daga can b’angaren kuwa cikin sheshshek’an kuka Ummin tace. “Eh Naseer jikin Malam ya tashi sosai, yanzu haka ankaishi Mai-nasara hospital, amma Dr da ya kamata ya dubashi bayanan, gashi kuma yanajin jiki sosai, domin sauran Doctors din da suka dubashi, sun tabbatar mana da cewar jininsa ne ya sauk’a, ga kuma diabetes.” Idanun Naseer ne sukayi raurau lokaci daya kuma suka ciko da hawaye, ahankali yadan share k’wallan da suka zubo masa, kana yace. “Kiyi hakuri Ummi Insha Allah Malam Mai-nasara zai samu lafiya, ki daina kuka muma zamu zo nan asibitin nida abokina Riyyam nsra.” Daga haka kuwa bai sake cewa komai ba ya kashe wayar tasa, ya maida ita cikin aljihu. Sai kuma ya dago kansa ya kalli Abba wanda har yanzu kansa ke gefe. Dan jan kujerar da yake kai baya yayi, tare da mikewa tsaye ya iso har gaban Abban ya durk’usa, cikin muryarsa irin ta masu neman al'farma yace. “Dan Allah Abba kayi hakuri kabar Hamma Rayyern yaje ya duba Malam, yanzu haka Mamana kuka takeyi, kuma tace jikin Malam din ya tsananta sosai, dan Allah Abba kayi mana al'farma, Malam shine duk wani hasken cikin familyn mu, rasashi dai-dai yake da yankewar farincikin mu.” Still Kai Abba ya sake kawarwa gefe batare daya ce komai ba. Ganin hakannen kuma yasa gabaki d’ayansu sukaji zuciyoyinsu sun raunata, babu ma kaman Rayyern da hakanan yakejin duk wani al’amuran daya shafi tsohon acikin jinin jikinsa. Riyyam-nsra kuwa ganin yanda Abban ya kawar da kansa gefe ne, yasashi saukowa daga kan tasa kujerar shima ya durkusa agaban Abba’n. Cikin sanyin da muryarsa tayi yace. “Dan Allah Abba kayi hakuri, kabari Hamma Rayyern din yaje ya dubasa.” Idanu Abba da ransa ke ab’ace ya rumtse, kamar kuma zaice wani abu saiya fasa hade da mikewa tsaye, kana yasa kai ya wuce bedroom d’insa kai tsaye...! Duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg's domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg's sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basasan using cream sabulun mg's herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗 Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg's domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali Ina masu pimples Tabo(spot) Sunburn dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance Sister's masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻‍♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg's insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu Sannan munada beauty kit wnd yk mayarda fata tadawo tamkar madubi wnd yajaraba shine zai tabbatar Set din yakunshi Abu 6 Soap,body cream,face cream,scrub, cleanser, glow oil Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself 100%tested nd trusted Beauty kit:11k Soap price:3k Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free Maiso kindly message 08062991549 Call 08064532391 Note:Babu inda zakusami mg's herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏 Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝 Mg's skincare By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 9 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne* *Littafin TUBALI na kuɗine ki biya ki karanta cikin salama, special Group 1k ne kana akwai karamin group 500 kacal ne 0661110179 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, ko kuma ki sayi katin MTN ki turo ta whatsApp ɗin* Hakanne kuwa yasa suka bishi da kallo dukansu harsaida ya b’acewa ganinsu. Ahankali Rayyern da Ramadan suka dawo da kallonsu ga Mamy wacce itama tayi zugum, da dukkan alama kuma bata da abuncewa. Naseer kuwa mik’ewa tsaye yayi, kana jikinsa amatuk’ar sanyaye ya kalli Mamy, cikin bayyana godiyarsa agaresu yace. “Zan tafi Mamy, mungode sosai da karramawarku agaremu nida abokina Riyyam.” Jin abunda Naseer din ya fad’ane kuma yasa Riyyam ma saurin mik’ewa, tare da cewa. “Naseer jirani mu tafi asibitin tare.” Kai Naseer din ya girgiza tare da kama kafadun Riyyam, cikin sanyi yace. “A’a Riyyam ka zauna, kada kace zaka bini, saboda asibitin Mai-nasara bak’aramin asibiti bane, ko ni da zanje yanzu sainasha tambaya kafun zan iya gano ward d’in da suke, kayi hakuri kaji duk yanda ake ciki zan kiraka awaya Insha Allah ina dai zaka gane hotel ɗin da ka sauka?.” Kai Riyyam yadan jinjina batare kuma daya soba, haka yabar Naseer ya tafi shi kad’ai. Ganin fitan Naseer dinne kuma yasa, Rayyern mikewa ahankali, cikin kuma takin dake bayyana nutsuwarsa, ya nufi dakin Abban nasu kai tsaye. Ajikin k’ofar ya tsaya tare da daura hannunsa akai ya d’anyi knocking. Daga ciki Abba dake zaune akan wata kujera ya jingina kanshi ya rumtse idanunshi ya bada izinin shigowa. Ahankali Rayyern ya tura kofar dakin ya shiga, bakinsa dauke da sallama. Amsa masa sallamar nasa Abban yayi, tare kuma da kafesa da ido. Shikuwa Rayyern anutse ya karaso ya zauna agaban Abban nasa. Rank’wafar da kansa k’asa yayi, sannan aladabce yace. “Kayi hakuri Abba, duk da bansan manufarka ta aikata hakan ba, amma Ina mai rokonka daka bani daman zuwa duba lafiyar Malam Mai-nasara, yau akaron farko yazo hospital dinmu, yana kuma cikin halin buk’atar wanda zai kula da lafiyarsa, dan Allah Abbana kayimin wannan alfarmar, domin kuwa hakkina ne na kula da duk wani marar lafiyar da yazo asibitin mu, aiki na ne hakan, nabawa duk wani marar lafiya kulawa, Dan Allah Abba karkace a’a, domin yin akasin hakan tamkar wulakanta marar lafiya ne.” Idanu Abba ya lumshe, tare da sakin ajiyar zuciya, domin kuwa Tabbas yasan cewar shi ya d’aura Rayyern din, akan turban da duk yanda abu yake, idan aka rokeka da Allah da Manzon sa to zaka aiwatar. Yasani kwarai ya gina ƴaƴan nasa, akan tubalin tausayawa duk wani mai neman taimakonsu. Ajiyar zuciya ya kuma saukewa akaro na biyu, kana cikin tausasa murya yace. “Shikenan tunda ka had’ani da Allah Rayyern, kaje ka dubashi, amma iya taimakon daya kamata kawai zakayi mishi, da zaran yaji sauki kuma, ayau nakeso ka sallameshi banason ya kwana acikin asibitin.” Dagowa Rayyern yayi fuskarsa dauke da murmushin jin dadi, yace “Insha Allah Abba, idan yaji sauki ayau yau zan sallameshi, nagode sosai da wannan alfarmar!” Kai Abban ya jinjina, kana shikuma batare da wani b’ata lokaci ba ya tashi ya fice daga cikin dakin. Direct bedroom d’insa ya nufa, Yayinda ya d’auko wayoyinsa da kuma yan k’ananun abubuwan da yasan dole zai bukata. Koda ya sauko kasa, haka ya samu Mamy Ramadan Riyyam sunyi zugum. Kallon Ramadan din yayi, cikin yanayin saurin da yakeyi kuma yace. “Ramadan zo mu tafi hospital din.” Ai kuwa jin haka yasa Ramadan mikewa cikin sauri, ya marawa Rayyern din baya, kasancewar tuni harya fara tafiya. Koda suka fito cikin mota d’aya suka shiga, ak’agauce kuma Hadi drivern yaja motar suka fice daga cikin gidan. Ak’alla saida sukayi tafiyar 17mn, kafun suka iso babban katafaren Mai-nasara Hospital d’in, wanda aka k’awata gininsa kamar ak’asar turai. Koda driver yayi parking Rayyern baijirayi komai ba, cikin hanzari ya bude murfin motar ya fita. Yayinda Ramadan ya take masa baya. Sulaiman da yanzu fitowarsa daga cikin office dinsa, hango Rayyern din da yayine yasashi k’arasowa da sauri. Rayyern kuwa ak’agauce, batare ma daya bari sun gaisa da Sulaiman din ba yace. “Awani ward aka kwantar da Malam Mai-nasara?” “Emergency ne, amma kuma abisa tunanin ba zai samu ganinka yau ba, yasa Manyan ya'yansa suka daukeshi zuwa wani hospital din na daban.” Idanu Rayyern din ya kankance tare da dafa kansa, dake sarawa da d’an k’arfi yace. “Shitt! Why Sulaiman? Meyasa bazaka ce musu sujirani ba?” Kai Sulaiman yad’an girgiza tare da cewa. “Nakira duka wayoyinka is not available, gashi jikin nasa yana ta tsananta, kuma kaine wanda ya dace ka dubasa, domin mu munyi iya yinmu, yan uwannasa kuma sun kasa hakurin jiran zuwanka, shiyasa suka daukeshi zuwa wani asibitin daban.” Idanunsa da suka d’anyi ja ya rumtse, saboda Sam ba haka yaso ba, hakika yaso ace shida kansa ya duba mutumin. Juyawa yayi ya nufi office d’insa, yana maijin ransa duk a jagule, ga kuma ciwon kansa da a yanzun yake sake karuwa. Koda ya zauna acikin office din, ji yayi gaba daya zaman asibitin ya ishesa, hakan yasa shi tashi ya fito. Anan yasamu Ramadan ma na shirin komawa gida, saboda yasan sunbar Riyyam shikad’ai acan. Kamar yanda suka zo kuwa atare suka koma. Inda Koda suka shigo cikin falon gidan, azaune suka iske Riyyam-nsra kan lallausan carpet din dake malale a tsakiyar falon, agefensa kuwa Mamy ce, Yayinda shi kuwa yake rik’e da wayarsa yana sana’arsa ta chatting. Saidai kuma duk da chatting din yake, amma bakinsa baiyi shiru ba, labarai kawai yake ta bawa Mamy kala kala, wanda kuma duk rabin labaran nasa akan Mammynsa da kuma Zaytoon abokiyar tagwaicin sa ne. Mamy dai itakam zamanta da yaron ya sata nishadi sosai, saboda labarai ne na abun dariya yake bata. Kallon Riyyam-nsra da Mamyn Rayyern yayi, batare kuma da yace wani abuba kaitsaye ya haura sama, saboda so yake yasha magani ya kwanta, ko zai samu relief na headache din dake damunsa. Ramadan kuwa zama yayi suka sha hiransu, kafun daga bisani ya kama hannun Riyyam din, suka haura dakinsa dake sama. Acan b’angaren Jannart kuwa, sunyi waya da Salman. Inda yake shaida mata cewar. Ya samu information akan sunan hospital din su Rayyern din, da kuma yanda za ayi su samu ganinsa idan sunje hospital din. Ajiyar zuciya Jannart ta sauk’e adai-dai lokacin da ta zare wayar daga kunnenta. Cikin kuma halin Kosawa tace. “Yah Allah Kataimakeni, ka had’ani da wannan mutumin, da nemansa yafi na kud’i wahala, mutum shiba Diamond ba amma ace wai ganinsa ya zama aiki, yau shine can Gobe shine nan, wai dole saikabi wasu matakai kafun ka iya ganinsa, babban ma abun takaicin shine Kwata-kwata, ko a social media babu wani information akansa, baya Facebook baya Instagram only Twitter kawai, still kuma a Twitter dinma, babu wani information akansa, ko hotonsa babu.” Yar siririyar tsuka taja, tare kuma da turo dan karamin bakinta gaba, kana ashagwab’e tace. “Idan ma ba munafurci ba da rashin gaskiya. Meyasa yake boye kansa, da har za’ace kwata-kwata babu wanda ya tab’a ganin fuskarsa? A jaridu ko a TV Maybe ma shidin irin ɗima-ɗiman alhazawan nanne masu tafiya da kyar da kuma katon ciki ne, shi yasa yake boye kansa.” Momy dake tsaye abayanta ne tace. “Lafiyarki kuwa Jannart keda wa kike ta tashin k’ananan maganganu?” Juyowa tayi tare da Kallon Momyn kana ta kwab’e fuskarta. “Momy aiki aka bani a office, gashi kuma aikin sai wahalar dani yakeyi.” Ta kare maganar tana me zare earpiece din dake kunnenta. Dan Murmushi Momy tayi hade da cewa. “To Allah Ya baki sa’a, amma dai yanzu kam ki ajiye aikin kitchine dinnan haka kije ki huta, zan karasa dafa pepper meat din da kika fara.” “To Momy.” Tafad’a a sanyaye tare da ajiye baban spoon din dake hannunta. Momy kuwa da kallo ta bita harta gama ficewa daga cikin kitchine din, Allah yasani duk da cewar ba itace ta ta haifi yarinyar ba, amma tana matuk’ar so da tausayinta. Saboda yanda rayuwar yarinyar yake cike da sarkakiya mai daurewar hankali da tunani. Wanda kuma ita kanta haryau ta kasa gano gaskiyar hakikanin abunda ke boye. Jannart kuwa Koda ta fito daga cikin kitchine din, anutse take tafiyar ta batare kuma da ta lura da Yah Junaid dake zaune acikin falon yana shan shisha ba, direct ta wuce bedroom dinta. Dan dauro alwalan sallan Magriba. Junaid dake zaune kuwa da idanunsa yabi manya manyan hips dinta harsai da ta b’acewa ganinsa, (Yana ɗaya daga cikin illolin da sa suturun banza suke jawa ɗiya mace, koda kuwa a cikin gidanku ne). Kafun ya iya rumtse idanunsa, tare da shakawa cikinsa hayakin shisha. Allah Yasani yana matuk’ar so da buk’atar kanwartasa fiye da komai aduniya. Domin akanta yakanji kamar ana ingiza sa kowacce rana. Haka kuma idan dai zai ganta sau dubu da irin shigar data zame mata ɗabi'arta to Tabbas zaiji sha’awarta sau dubu yanayin shigarta ke ingiza lafiyar samartakarsa. Mikewa tsaye yayi kamar zai bi bayanta kuma sai ya fasa, tare da komawa ya zauna ya cigaba da bankawa cikinsa hayakin shisha, duk da kuwa yanajin ana kiran sallan magriba, amma haka yayi biris tamkar ba yaji. To dama sallan bawani damunsa tayi ba. Acan gidansu Rayyern kuwa har akayi sallan Isha suna tare da Riyyam. Wanda kusan atare ma sukaje masallaci sukayi sallan magriba dana isha. Yanzu ma kammala dinner dinsu kenan, Riyyam din ya mike tsaye, tare da duban Abba da Mamy. Cikin girmamawa yace. “Abba Mamy zan koma masaukina, na kuma nagode da karramawarku sosai.” Ramadan dake zaune ne ya rik’o hannunsa tare da fadin. “Haba Riyyam-nsra a daren nanne zaka koma hotel, please ka kwana anan mana, ai duk munzama daya....” Sauran maganan dake bakin nasane ta makale amakoshinsa, sakamakon mummunan kallon da yaga Abba ya watsa masa. Shikuwa Riyyam-nsra da bai lura da Kallon da Abban yayiwa Ramadan dinba, murmushi yayi. Kana cikin nuna godiyarsa yace. “Kayi hakuri Hamma Ramadan watarana ai Zan dawo.” Kai Ramadan din ya jinina, Cikin waskewa kuma yace. “Shikenan ba matsala To muje na saukeka.” Saida safe Riyyam din yayiwa Mamy da Abba, inda suka amsa masa amutumce. Kallon Rayyern dake zaune Riyyam din yayi, kana ya dan rankwafo ya rungumesa, cike da k’aunar Rayyan din da yakeji acikin zuciyarsa yace. “Saida safe Hamma Rayyan.” Kai Rayyern din yadan jinjina masa. Yayinda Ramadan kuwa ya kama hannun Riyyam-nsra din suka fice. Saida suka hau titi ne kuma Riyyam-nsra din yake fadawa Ramadan hotel din da zai kaisa. Yayinda acan gidannasu kuwa , bayan tafiyar su Ramadan din Rayyern tashi yayi ya wuce bedroom d’insa. Wanka yayi bayan ya fito ne kuma ya d’auki system d’insa, ya soma latsawa, Yayinda akai akai yake saka nutella chocolate abakinsa. Agaban babban Hotel din na Taheer Guest Palace Ramadan ya sauke Riyyam, tare dayin exchanging phone number atsakaninsu. Bayan kuma Ramadan din yace da Riyyam Gobe yazo suyi breakfast tare ne, suka sakeyin sabuwar sallama, Yayinda Riyyam kaitsaye ya wuce cikin hotel din. Shikuwa Ramadan juya akalar motarsa yayi zuwa gida. 12:30 am dai-dai Rayyern ya kashe laptop dinnasa, tare da mirginawa ya kwanta akan gadonsa. Wanda daga zaman nasa awajen zuwa yanzu yashanye fiye da rabin Kwalban Nutella chocolate. Idanunsa yadan lumshe saboda yanda yakejin bacci na game cikinsu. Sannu Ahankali kuma ya soma ambaton sunan Allah ahaka har baccin ya daukesa. Acan sashin Riyyam-nsra kuwa, koda ya shiga dakinsa na hotel din, haka ya tarar da komai nead. Wanka yayi tare da zuwa ya fada kan gado, hade da jawo wayarsa ya runguma, bayan ya kunna data ne kuma ya shiga whatsapp sama sama yayi chatting acikin whatsapp din, kana daga bisani kuma ya dawo ta inda yafi karfi Wato Tiktok. Atakaice dai saida yakai kusan 2am yana sheke ayarsa kafun bacci barawo ya daukesa, haka kuwa yayi baccin yabar data d’insa akunne. Washegari. Kamar koda yaushe yauma 7:30 am ya gama shirya kansa tsab, cikin royal high quality black suit, tare da white long sleeve wacce tayi masa kyau sosai. Kasancewarsa mai kyau ne kuma shiyasa komai ya saka saiyayi masa kyau. Ahankali yake saukowa daga kan steps din falon, Yayinda briefcase d’insa ke rike ahannunsa na dama. Mamy dake tsaye tana shirya dining table ne ta dago ta kalleshi. Ɗan guntun Murmushin gefen baki yayi, wanda ya ɗan bayyana fararen haƙoransa, kana cikin nitsuwa yace. “Good morning Mamyna.” Murmushi itama Mamyn tayi, cike kuma da soyayyarsa tace. “Morning My beautiful son, kafito a dai-dai maza zokayi breakfast dinka.” Karyar da wuyansa gefe yayi, tare kuma da duban agogon hannunsa. Muryarsa adan sanyaye yace. “I’m sorry Mamyna yau sauri nakeyi, amma idan Ramadan yazo fita ki hada masa breakfast dinnawa a basket ya kaimin office.” Murmushi Mamy tayi tare da cewa. “To ba matsala adawo lafiya Allah ya tsare ya kuma bada sa’a.” Da “Ameen.” Ya amsa kana cikin jin dadi ya Sakai ya fice daga cikin falon. Dai-dai fitowarsa compound din gidanne kuma, Riyyam da Ramadan suka shigo atare. Cikin sauri Riyyam ya karaso, tare Da dan rungume Rayyern din, fuskarsa dauke da Murmushi yace. “Good Morning Hamma Rayyern!” Idanu Rayyern din yadan lumshe tare dasa hannu ya shafa kan Riyyam din, cikin kuma yanayinsa na rashin sabo dayin magana yace. “Morning Riyyam, Ina fata kunyi waya da Naseer yau, ya jikin Malam din?” Kai Riyyam din ya jinjina tare da fadin. “Eh munyi waya dashi, ya kuma tabbatarmin cewa jikin Malam din da sauki.” Kai Rayyern din ya jinjina tare da cewa. “Okay bani numbern Naseer din.” Yafada yana me mikawa Riyyam wayarsa dan yasa masa numbern Naseer. Ramadan kuwa kai ya jinjina cike da gamsuwar lallai Hamman nasa ya dauki lamarin malam da matuƙar mahimmanci. Hakan kuwa akayi domin cikin abunda bai wuce 1mn ba Riyyam ya sakawa Rayyern din numbern. Ramadan kuwa dake tsaye fuskarsa dauke da dan mamaki yace. “Hamma Rayyern me zakayi da numbern Naseer kuma?.” “Zanje na duba Malam Mai-nasara ne, tunda har Abba ya a mince dana dubasa din, tofa Tabbas saina duba sa, zan kira Naseer din idan basa hospital har gidansa zanje na dubasa.” Rayyern din ya fada in full confidence. Ramadan kuwa Kai ya jinjina cike da gamsuwa, sai kuma suka hada baki atare shida Riyyam wajen cewa suma zasuje gidan Malam Mai-nasara din. Kansa kawai ya kad’a, adai-dai kuma lokacin da yake shiga cikin motarsa yace. “Okay nidai yanzu hospital zan wuce, sai Idan na tashi ne zan biya can gidan nasa, amma idan kuna da chance zaku iya zuwa maybe mu hadu acan .” Yana gama fadan hakan yaja murfin motar ya rufe, batare kuma daya saurari mai zasu sake cewa ba, yasa Hadi driver yaja motar suka bar wajen. Su kuwa Ramadan da Riyyam kaitsaye cikin gidan suka wuce. Koda suka karasa cikin falon Riyyam aladabce ya gaishe da Mamy da kuma Abba wanda yake yanzu fitowarsa daga daki. Cikin farincikin ganinsa Mamy ta amsa, Yayinda Abba ma ya amsa masa fuska asake. Anan kan dining table sukayi breakfast. Bayan kuma sun kammala ne Riyyam da kansa ya gyara wajen, tare da kai plates din da suka bata kitchine ya wanke. Mamy kam cike da mamaki take kallonsa, domin kuwa duk da ta hanashi saida yayi, inda yake bata labarin cewa ai yanayiwa Mammynsa ma, saidai watarana dagangan sai yakiyi dole Zaytoon ce zatayi. Mamy dai itakam dariya kawai takeyi, saboda daga jiya zuwa yau din kawai, zama da yaron ya zame mata sabo. Abba kuwa ido ya zuba musu da inda yake zaune can tsakiyar falon yana nazartar ƙarfin halin Riyyam-nsra da shisshiginsa garesu anya kuwa!?. Ya ɗiga ayar tambaya a kan yaron. Acan hospital kuwa Rayyern bayan yadan duba wasu daga cikin patients dinsa ne, ya d’auki waya ya kira Naseer. Bayan sungaisa ne kuma yake tambayar Naseer din, jikin Malam Mai-nasara. Tofa ananne Naseer din yake fada masa cewar. “Ajiyan ankai Malam din Zanna Hospital, amma kuma an sallamosu Yanzu dai Malam din yana gida, kuma babu laifi jikin da d’an sauki. “ Kai Rayyern din ya jinjina, tare da cewa Naseer din ya turo masa adireshin gidan Malam din zaizo anjima. “To.” Naseer din ya fada cikin minti kadan kuwa ya turowa Dr Rayyern din, da text message na address din gidan Malam Mai-nasara. 12: am dai-dai Rayyern ya kammala duk wani abu abunda yakeyi acikin hospital din. Haka ya fito daga cikin office dinnasa yana taku cikin nitsuwa da kuma zarransa dake kara bayyana kwarjininsa da haiba na cikakken da na miji. Kaitsaye compound din asibitin ya nufa, yana zuwa kuwa ya shige cikin motarsa batare da bata lokaci ba, driver yaja motar suka fice daga cikin asibitin gaba daya. Bayan sun hau titi ne kuma drivern ya juyo yadan kallasa, kana aladabce yace. “Ranka ya dad’e Ina muka nufa?.” “Hausawa sabon titi.” Ya fada atakaice. Tare da sanya hannu ya zare glass din dake manne a idanunsa. A dai-dai wannan lokacin kuwa Ramadan Riyyam da kuma Naseer ne, acikin motar Ramadan din kirar Range rover velar 2019, inda suma kaitsaye suka nufi Unguwar ta Hausawa sabon Titi, wanda suna tafiyar ne kuma bisa jagoran Naseer. After some 20mn suka iso gaban wani gate din makeken gida mai tsananin kyau da girma. Wanda kuma yake nanne gidan Malam Mai-nasara. Horn Ramadan dake driving ya danna. Jin karan horn dinnasa ne kuma yasa maigadi, Dan lekowa ganin dalleliyar motar da yayi ne da kuma Naseer a gaba ne yasashi karasawa da hanzari ya wangale babban farin gate din. Wanda hakan ya bawa Ramadan daman tura kan motar tasa ciki. Wanda shigansu cikin gidan kuwa. yayi dai dai da wani irin masifeffen bugawar zuciyoyin Riyyam-nsra da Ramadan. Kokarin maida gate din maigadin yasomayi saidai kuma ganin wata dakekkiyar motar again BMW ta faso kaine, yasashi wangale gate din. Inda matukin motar ya tura hancin motar ciki. Wanda saukan tayoyin motar acikin gidan, yayi dai-dai wani irin azabebben harbawa da zuciyar Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara yayi. Cikin wani irin matsanancin faduwar gaban da yakeji, da kuma dukan da zuciyarsa keyi ya bud’e idanunsa inda ya saukesu A...! Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻‍🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR) Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza. kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻‍🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki. Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻 By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 10 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne* *Na kuɗine littafin Special Group 1k ƙaramin group 500 ne kacal, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, ko kuma ki sai katin MTN ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp* Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻‍🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR) Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza. kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻‍🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki. Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻 Akan motar su Ramadan, wanda tuni Naseer ya fito daga cikinta, Yayinda Ramadan da Riyyam ke kokarin fitowa suma. Tsumammun eyes d’insa masu dauke da wasu sinadarai na musamman ya lumshe, tare da sanya hannu ya dafe dai-dai saitin zuciyarsa. “Yah Allah kabani nutsuwa, k’arfi da kuma k’warin guiwa ako da yaushe!”. Yafad’i hakan acan k’asar zuciyarsa dake harbawa da sauri-sauri. Kwata-kwata baisan meyasa agaba d’aya y’an kwanakin nan, zuciyarsa ke yawan harbawa da k’arfi ba. Saidai kuma koma meye yana fatan ya zame masa alkhairi. Bud’e murfin motar yayi ahankali tare da zuro kyakyawan k’afafunsa waje. Dai-dai lokacin da ya gama fitowa acikin motar kuwa, su Ramadan da Riyyam suka k’araso. Riyyam-nsra kuwa da murmushi ya kasa buya akan fuskarsa ne yace. “Laa Hamma Rayyern kaima ka iso?” Kai Rayyern din ya jinjina masa alaman. “Eh.” Naseer kuwa dake tsaye agefe, wayarsa ya zaro tare da dannawa lambar Uncle Mustapha (Kawunsa, yayan mamansa) kira. Bugu daya kacal kuwa Uncle Mustapha ya d’aga wayar. Jin an d’aga wayanne kuma yasa Naseer cewa. “Uncle Mustapha gamu nan cikin compound tare da Dr. Rayyern din dana gaya maka cewa zaizo ya duba jikin Malam.” Uncle Mustapha dake zaune acikin falo, kuwa saurin mikewa tsaye yayi, batare kuma daya katse wayan ba yace. “Masha Allah to Naseer ka shigo dashi mana, ku shigo ku shigo.” Yanayin yanda yayi maganar yana me nufar hanyan fita daga cikin falonne kuma, yasa sauran yan uwansa dake zaune acikin falon suka dan kalleshi. Daga waje kuwa Naseer ne ya kalli Rayyern din, hade da cewa. “Hamma Rayyern mu shiga..” Bai gama rufe bakinsa ma baiyi ba, saiga Uncle Mustapha d’in ya fito, fuskarsa dauke da yalwatacciyar murmushi ya soma takowa inda su Rayyern din suke. Idanu Rayyern da kuma Ramadan suka ɗan zuba mishi. Kamar kuwa yanda suka zuba mishi idanu, haka shima ya zuba musu nashi idon, musamman akan Rayyern da kuma Riyyam, wani irin kallo yake musu mai dauke da mamaki, da kuma yanayi mai bayyana alhini., ciki kuwa harda fuskar Ramadan da yakewa kallon ya taɓa sanin mai irin fuskar farin sani. Isowar Kawu Mustapha’n kusa da sune kuma yasa, duk tunanin da suke suka tsaya cak. Hannu Rayyern ya mik’awa kawu Mustaphan, wanda shima ya mik’o masa nasa hannun fuska asake, sukayi musabaha. Bayan sun gaisa da Rayyern dinne kuma, Kawu Mustapha’n ya bawa su Ramadan da Riyyam-nsra hannu suka gaggaisa. Cikin kuma yanayin dake bayyana zallar farinciki da mutum tawa, Uncle Mustapha’n ya dubi Rayyern, kana atausashe yace. “Masha Allah Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara barkanka da isowa. Cikin ikon Allah Jiya iwarhaka munata fama da neman damar yanda za’ayi muganka, sai gashi kuma yau kaida kanka ka tako k’afarka izuwa inda muke, kai Masha Allah sannunku ku iso mu shiga daga ciki.” Murmushi Rayyern yayi kana anutse yabi bayan, mutumin da ayanzu kawai ya shaida da karamcinsa. Su Ramadan ma rufa musu baya sukayi, Yayinda Riyyam ke tafiya yana k’arewa katafaren gidan kakan abokin nasa kallo, wanda aka matuk’ar k’awatasa, kasancewar kuma gidan nada part-part da yawa ne, shiyasa ya zama kamar wani mention, Yayinda Kota ina dake cikin gidan, aka cikasa da shuke shuken korayen trees. Isowarsu bakin kofar da zai sadaka da babban falon dake cikin gidanne, yasa Rayyern d’an lumshe idanunsa, saboda hakan yaji harbawar da zuciyarsa keyi na sauk’a, Yayinda zuciyar tasa kuma keyi sanyi. Haka kuma yakejin wani irin abu na ratsa cikin tafukan hannaye da k’afafunsa. Kasancewar kuma shike bayan Uncle Mustapha dinne, yasa shiyayi na biyun shiga cikin falon, da girmansa yayi a had’a manya manyan faluka guda biyu awaje daya. Taka k’afarsa ta dama da yayi acikin falon kuwa, shiya sanya shi jin wani irin sanyi na game duk jikinsa. Ajiyar zuciya ya sauke ahankali, wanda yayi dai-dai da sauk’e ajiyar zuciyar Ramadan da kuma Riyyam-nsra suma duk alokaci daya. Kamar kuma yanda Rayyern din yaji azuciyarsa, haka suma sukaji. Shigowarsu cikin falonne kuma, yasa gaba d’aya ahalin Mai-nasara da y’ay’a da kuma jikokinsa dake kewaye dashi, duk suka d’ago kai suna kallonsu. Atake kuwa tsananin mamaki da tu’ajjudi ya bayyana akan fuskar wasu manya daga cikin mazauna falon. Inda suka kafe su Rayyern din da ido, basa ko k’yaftawa, hakan yafaru ne kuma saboda wani tsananin kama da suka hango. Kawu Mustapha ne yadanyi murmushi saboda Kallon da yaga y’an uwannasa nayiwa su Rayyern, wanda kuma shima yasan dalilin da yasa y’an uwannasa ke kallonsu haka. D’an juyowa yayi ya fuskanci y’an uwannasa cikin kuma bayyana farin cikinsa yace. “Manyan bak’i mukayi, domin babban Doctor din da ya shahara, ya kuma yi kaurin sunane da kansa yazo dan duba Malam, Wannan shine Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara.” Yakai karshen maganan yana meyi musu nuni da Rayyern dake tsaye. Ajiyar zuciya suka sauke gabaki d’ayansu tare kuma da had’a baki wajen yiwa su Rayyern din iso. Karasa shigowa cikin falon su Rayyern din sukayi, kana kuma cikin girma da mutumtawa Rayyern ya shiga bawa, manyan mazan dake zaune acikin falon hannu suka soma gaiggaisawa. Kowannensu fuskarsa dauke da murmushi. Bayan kuma sun gama gaisawa da Rayyern dinne, su Ramadan suma suka matso suka gaggaisa dasu. Yayinda Rayyern kuwa ahankali ya sauk’e idanunsa akan fari kuma kyakkyawan Dattijon dake kwance, wanda ayanzu ya soma d’an yunkurin tashi, musamman saboda jin shigowar su Rayyern din. Dattijo ne mai matuk’ar kamala, mutumci da kuma haiba, haka kuma duk da yana da yawan shekaru da y’ay’a, amma hakan baisa tsufansa ya yawaita ba sabida hasken Addini da riƙo da ibada. Idanu Rayyern yadan lumshe tare kuma da budesu alokaci guda, yana me ambaton sunan Allah da ya sauk’ar masa da wata iriyar nutsuwa, acikin y’an mintunonin da basu wuce 5 ba. Su Uncle Mustapha kuwa ganin Malam Mai-nasara dake kishingid’e akan lallausa kuma tattausan sofa, na kokarin tashi zaune ne, yasa cikin tsananin kulawa da kuma kauna suka taimaka masa ya tashi zaune. Idanu Malam Mai-nasara din ya zubawa kyakkyawan matashin saurayin dake dan nesa dashi wato Rayyern. Wanda kuma shima Rayyern din kallonsa yakeyi. Yayinda acikin zuciyarsa yakejin wani irin sanyi, da kuma rauni mai tsananin gaske. Ga kuma wani abu da yakeji na game dukkan mashigan ramin iska dake jikinsa. Yanaji ajikinsa tamkar wata duniya ce sabuwa ya shigo. Yayinda Ramadan da Riyyam dake bayansa suma sukejin thesame irin abunda Hamma Rayyern dinnasu yake ji. Wanda kuma bawai iya sukad’aine sukejin hakan ba, harda shi kansa Malam Mai-nasara, domin kuwa har izuwa yanzu ya kasa dauke idanunsa daga kan Rayyern. Sannu ahankali kuma ya d’aga hannunsa tare dayin alama akan Rayyern d’in yazo kusa dashi. Aikuwa Rayyern din kamar jira yake, cikin nutsuwar da ya zame masa jiki, ya matso kusa da Malam din sosai, hakanne kuwa ya bawa Malam din daman kamo hannun Rayyern d’in ya rik’e acikin nasa. Nannauyar ajiyar zuciya mai sauti suka sauƙe atare shida Rayyern d’in, saboda had’ewar hannayensu waje d’aya shiya haifar da daidaiton bugun zuciyoyinsu. Kai Dr. Rayyern ya d’an rank’wafar cikin kuma muryarsa mai tsananin taushi, dake bayyana nitsuwa da mutumtawarsa ga Dattijon mai tsananin karama a idanunsa yace. “Malam barka da rana, ya ƙarfin jikin naka?” Idanu Malam Mai-nasara ya lumshe tare dajin wani irin sanyi acikin zuciyarsa, wanda lokaci guda ta d’auki soyayyar Rayyern din ta ajiye awani waje na musamman. Tabbas fuskar Rayyern din ta ratsa shi, Yayinda ta kuma so tono masa wasu abubuwa da suka faru a shekarun baya masu yawa. Sake rik’e hannun Rayyern din da kyau yayi, tare da cewa. “Alhamdulillahi jikina da sauki, kaine Dr. Rayyern Basheer Muhammad Mai-nasara ko?” Kai Rayyern ya jinjina masa, tare kuma da cewa. “Eh Malam ni ne Dr. Rayyern Basheer Muhammad Mai-nasara.” Ya kare maganar yana me fadada murmushin dake kwance akan fuskarsa, tayaya ma zai iya boye farincikin da yake ciki ayau din? Bayan gashi ga mutumin da yake matuk’ar so da kauna, fiye da duk sauran Malama’n da yake sauraran wa’azinsu, Dattijon da yake son gani akullum, kana Dattijon dako kallonsa yake acikin tv ko laptop yakanji sanyi acikin zuciyarsa. “Alhamdulillahi! Masha Allah!! Lallai godiya ta tabbata ga Ubangijin talikai!!!” Malam din ya fad’a adai-dai lokacin daya sauke idanunsa akan Ramadan da kuma Riyyam, wanda suke gaidashi. Fuskarsa cike da tsananin mamaki ya amsa musu, tare kuma da dawo da kallonsa ga Rayyern dake zaune agabansa, har yanzu kuma suna rik’e da hannun juna. Rayyern kuwa ganin irin Kallon da Malam din keyi masa ne, yasashi yin ƙasa da kanshi. Malam Mai-nasara kuwa, fuskarsa dauke da mamaki yace. “K’annanka ne?” Kai Rayyern din ya jinjina, cikin halinsa na girmamawa kuma yace. “Eh k’annena ne, wannan Ramadan, k’aramin kuma shine Riyyam.” Idanu Malam Mai-nasara yadan lumshe hade kuma da jinjina kansa, Cikin yanayin gamsuwa kuma yace. “Masha Allah. Allah Ubangiji ya d’ayyabaku ya kuma ci gaba da rayaku cikin aminci dajin dad’i amman Riyyam kuma sunane cikekke!?.” Da “Ameen.” Gaba d’aya falon suka amsa. Kana Ramadan da Rayyern kuma suka ɗan kalli, Riyyam-nsra. Murmushi ya ɗanyi kana yace. "Cikekken sunan *Zakariyyah* ne". Murmushi Malam dasu Uncle Mustapha sukayi, wato sunan gayu ko?. Malam yace cikin barkwanci. Murmushi ya kumayi tare da gyaɗa mishi kai. Gyara zama Rayyern yayi, tare da fuskantar Dattijon, kana atausashe yace. “Malam yanzu inada inane yake maka ciwo? sannan yakakejin yanayin ciwon naka idan ya tashi?” Idanu Malam Mai-nasara yad’an lumshe, tare kuma da tankwashe kafafunsa waje daya. Ahankali kuma yace. “Sau dayawan lokuta nakanji ciwon kaine kawai maitsanani, sai kuma jiri amma ba wani mai yawa ba, baya ga haka kuma sai k’afafuna da idanuna wanda nakejin watarana sunayi min nauyi, da kuma zazzab’i, amma dai yanzu kam Alhamdulillah jikin nawa isashshen k’arfi ne kawai babu.” Ajiyar zuciya Rayyern ya sauk’e, tare da kuma gyara zamansa, kana anutse yace. “Eh kamar dai yadda su Dr Sulaiman suka shaida min cewa. Hawan jini da kuma ciwon sugar ne ke damunka Malam a binciken da sukayi maka, kuma hakanne. Domin shi yawan ciwon kai da kuma jiri hadi da zazzab’in da kakeji duk alamane na hawan jini, sannan kuma shi yanayin ciwon kan yakan iya sauyawa, domin watarana zakaji ciwon agefen kanka ta b’ari d’aya ne, watarana kuwa zakaji ciwon kan asaman goshinka ne, wanda idan yayi karfi har yakan iya sauk’owa ya rik’e jijiyoyin idanun mutum, wannan duk cases ne da hawan jini kan haifarwa, shi kuwa nauyin da kakejin k’afafu da kuma idanunka nayi da yawan haɗa zufa, suma alamace ta ciwon sugar, wanda kuma suma bako da yaushe ne suke tashi ba, domin zaka iyajin hakan da safe, kafun zuwa rana kuma sai kaji abun ya lafa, baya ga haka kuma zaka iyajin hakan da yamma idan maraice ya rufa, sannan kuma akwai yawan fitsari da zakaji kanayi akai akai, koda kuwa ace baka sha wani ruwa mai yawa ba da jin kamar wani abu na bin jikinka...” D’an numfasawa yayi kana ahankali ya sake rike hannun Malam Mai-nasara daya zuba masa idanu yana mai gyaɗa mishi kai alamun duk abinda ya faɗa hakane. Atausashe yace. “Insha Allah zaka samu sauki Malam, sannan kuma ciwon naka bai wani zama abun tashin hankali ba, saboda mafi akasarin mutane suna samun hakan idan girma ya cimmusu, kamar dai kai ayanzu daka tara manyan y’ay’a da jikoki, akwai kuma magunguna da zan rubuta maka, wanda zasu taimaka k’warai wajen kawo maka Sauk’in ciwon, sannan kuma akwai kalolin abincin da ya kamata ace su zakana ci, saboda zasu bada nasu taimakon sosai wajen Inganta lafiyar jikinka.” Gaba d’aya falon kai suka jinjina cike da gamsuwa akan abunda Dr. Rayyern din ya fad’a. Shikuwa Dr.Rayyern abun rubutu ya ciro daga cikin aljihunsa, tare da wata yar farar takarda. Rubutu yayi asaman takardar bayan kuma ya kammala rubutun ne yayi sign acan k’asan takardar. Alhaji Ibrahim wato babban dan Malam Mai-nasara din dake gefe kad’an ya mik’awa takardar, tare da cewa. “Way’annan sune magungunan da ya kamata yana shansu a koda yaushe, Insha Allah zai samu lafiya nan bada jimawa ba. Karb’an takardan Alhaji Ibrahim din yayi, tare da yiwa Rayyern d’in godiya maitarin yawa. Saidai kuma baikai ga ida godiyar tasa ba, muryarsa ta mak’ale a kasan makoshinsa, sakamakon daura idanunsa da yayi akan sign din da Dr. Rayyern din yayi acan kasan paper’n. Idanu ya k’urawa sign din cike da ɗan mamaki hadi da al’ajabi, ya d’ago ya kalli Baban nasu, wato Malam Mai-nasara da kuma sauran y’an uwansa. Cikin tu’ajjudin da yake ciki dinne kuma direct ya mikowa Malam Mai-nasara din takardan. Aikuwa Malam Mai-nasara na karb’an takardar idanunsa suka sauk’a akan signing din dama salon rubutun kanshi. Cike da mamaki wanda har saida ya kasa b’oye hakan ya d’ago ya kalli Rayyern. Rayyern kuwa da Sam bai fahimci komai adangane da irin Kallon da yaga sunayiwa takardar ba, kwata kwata sam baidamu ba. Saima juyowa da yayi ya kalli Ramadan. Cikin kuma bada umarni yace. “Yauwa Ramadan yanzu amshi takardar sunayen magungunan Malam ɗin kaje ka d’auko masa a pharmacy.” Kai Ramadan ya jinjina tare da cewa. “To.” Cikin abunda bai wuce 2 minute ba kuwa Uncle Mustapha ya miƙawa Ramadan takardar sunayen magungunan. Hakan yasa batare da wani b’ata lokaci ba, Ramadan din ya juya ya tafi, dan d’aukowa Malam din magungunan da zai nasha. Bayan fitar Ramadan dinne kuma, Naseer ya kama Hannun Riyyam-nsra suma suka fice daga cikin falon. Haka kuwa mutanen dake cikin falon suka dinga fita daya bayan daya. Hardai saida falon ya rage daga Malam Mai-nasara sai Rayyern da kuma Uncle Mustapha, Alhaji Ibrahim, da kuma dayan kaninsu mai bimusu Alhaji Abdallah. Alhaji Abdallah’n dinne kuma ya kalli Dr.Rayyern kana cikin sakin fuska yace. “Masha Allah Dr. Rayyern munji dadin zuwanka k’warai, mun kuma gamsu da duk wasu bayanan da kayi mana, amma kafun zuwan ka da har mun gama yanke shawarar cewa zamu fitar da Malam din waje, can k’asar Egypt, Saboda ya samu kyakkyawar kulawa, amma dai yanzu Alhamdulillah tunda ga kanan, domin dama da way’anda zamu gani acan din da kuma kai d’in duk abu daya ne.” Murmushi Rayyern yayi, kana anutse yace. “A’a basai an fitar dashi ba, sauk’i na Allah Ne kuma Insha Allahu zai samu lafiya.” “Allah Yasa.” Duk suka amsa cike da gamsuwa. Yayinda Uncle Mustapha yad’an muskuta had’i da cewar. “To Dr. Rayyern ka fad’amana kud’in maganin sainayi maka transfer ko.” Kai Rayyern d’in ya girgiza, tare da hade kafafunsa waje daya ya tankwashe su. Hannunsa na dama ya d’aura akan na Malam d’in, Cikin yanayin mutumtawa yace. “A a ku barshi banzo nan dan abiyani ko sisin kobo ba, haka kuma duk wani magani dana sa Ramadan ya kawowa Malam banyi hakan dan abiyani ba, Malam mahaifi ne agareku ni kuma Kaka ne agareni, saboda haka komai da nayiwa Malam nayisa ne saboda matsayi da kuma darajarsa, fata na dai shine Allah Yabashi lafiya.” “Ameen Summa Ameen.” Gaba ki d’ayansu suka had’a baki wajen fad’an hakan, Yayinda suka sake shaida mutumci, karamci da kuma kyakkyawar tarbiyar da Rayyern din ya samu, Lallai acikin zuk’atansu sun gamsu da cewar Rayyern d’in mutumin k’warai ne, wanda kuma ya taso a hannun iyayen k’warai. Shikuwa Malam Mai-nasara murmushi ne ya fadada akan fuskarsa, domin kuwa alokacin da yaji Rayyern din ya kirasa da sunan Kaka, bakaramin sanyi yaji acikin zuciya da gangar jikinsa ba, Lallai Tabbas shima ya d’aukesa amatsayin jikansa. Hannunsa na dama ya d’aura akan Rayyern d’in, Cikin kuma yanayin nuna godiyarsa agaresa yace. “Masha Allah Allah Ubangiji yayi maka al'barka Rayyern, ya tsare gabanka da bayanka, ya kuma dauwamar da farinciki acikin zuciyarka da na ahalinka.” Da “Ameen.” Duk suka amsa. Inda Malam din ya sake d’ago Kai ya kalli Yayan nasa, cikin aminci yace. “Tabbas Dr. Rayyern ya gwada mana karamcinsa, saboda haka kamar yanda ya daukeni amatsayin Kaka nima na daukesa amatsayin jikana, zan kumayi masa kyauta da karamci kamar yadda yayi mini, Ibrahim shiga cikin dakina, ka bude wajen da nake ajiye kayana na musamman ka d’auko masa sabbin alkyabba da hirami.” Murmushin farinciki dukansu sukayi inda Alhaji Ibrahim kuwa ya mik’e cikin girmama maganan mahaifinnasu kaitsaye ya nufi dakin Malam Mai-nasara din dake cikin falon. Har yakai bakin kofarne kuma ya juyo tare da Kallon mahaifin nasu, kana aladabce yace. “Malam alkyabba da hiramin guda nawa za’a d’auko masa?” “D’auko masa kala bakwai, saboda zasu fi isansa domin zai saka guda daya acikin kowacce rana, Kaga kenan kala bakwai zasu isar masa har sati guda yana sawa yana tunani.” Kai Alhaji Ibrahim ya jinjina, tare da bud’e kofar dakin mahaifinnasu ya shige. Cikin abunda bai wuce mintuna goma ba, kuwa sai gashi ya dawo hannayensa dauke da manya manyan alkyabba, da hirami irin wanda limaman makka suke sakawa ajikinsu, alkyabbu ne masu kyau da kuma tsadar gaske. Mikawa Malam din Alhaji Ibrahim yayi, Yayinda shikuwa Malam din ya mikawa Rayyern dake zaune, wanda fara’a da kuma farincikinsa ya kasa b’uya. “Wannan kyautace agareka Rayyern domin kuwa nasan zasuyi maka kyau sosai, shigace irin ta kamala.” Kai Rayyern ya jinjina cike da tsananin jin dad’i kuma yace. “Godiya nake maitarin yawa Malam, Allah ya kara arziki da lafiya.” “Ameen.” Malam Mai-nasara din ya amsa cikin jin dadi.” Dai-dai lokacin kuwa Ramadan Riyyam da kuma Naseer suka shigo cikin falon. Karasowa Ramadan yayi ya mik’awa Hamman nasu babban ledan magungunan dake hannunsa. Karb’an magungunan Rayyern yayi, hade kuma da mik’awa Ramadan alkyabba bakwai din daya same su amatsayin kyauta daga Malam. “Kyauta na samu daga wajen Malam.” Yafad’a adai-dai lokacin daya gama mikawa Ramadan din kayan. Idanu Ramadan din yadan zaro fuskarsa cike da tsananin farinciki yace. “Masha Allah Malam godiya muke.” Hararan wasa Rayyern ya watsa masa, kana cikin sigar tsokana yace. “Godiya muke kaman yaya, nawa nefa ba namu ba.” Dariya kusan gaba dayansu suka sa, ciki kuwa harda Malam. Riyyam kuwa jin hakanne yasashi, d’an shagwab’e fuska, tare da matsowa kusa da Malam din yace. “Ayyah Kaka Malam toni Ina nawa alkyabban.” Murmushi Malam Mainasara yayi, tare dasa hannu ya shafa kan Riyyama din. “Kaima taka tananan tana jiranka amma sai ka ƙara girma, yanzu idan na baka yawa zasuyi maka.” Malam din ya fada da matuk’ar kulawa. Aikuwa Riyyam kamar dama abunda yake jira kenan, cikin yanayinsa na sakewa daya zame masa sabo, ya kalli Ramadan tare da cewa. “Yeh za’abani ba za a bawa wani ba.” Ya kare maganan yana meyiwa Ramadan din gwalo. Abunda ya matuk’ar bawa su Alhaji Ibrahim dariya kenan. Shikuwa Ramadan durk’usawa agaban Malam din yayi, cikin sigarsa ta shagwab’a shima yace. “Shikenan na fahimta yanzu wariyar launin fata za’a nunamin, da farko an bawa Hamma Rayyern alkyabba, yanzu kuma an shafa kan Riyyam amma ni ba a shafa nawa ba.” Ayanzu kam Dariya Malam Mai-nasara yayi, har saida hakwaransa suka bayyana, cikin matsanancin kauna da kuma soyayyar yaran da yakeji acikin ransa, ya sa hannu ya dan jawo Ramadan din jikinsa. Kansu ya shafa dukansu tare dayi musu addu’a, domin hakanan yakejinsu acikin zuciyarsa tamkar jikokinsa na gaske. Rayyern kuwa duk abunda kannen nasa sukayi kallonsu kawai yakeyi, bayan kuma ya gama bare magungunan da ya kamata ace Malam din yasha ne, yasa Naseer ya miko masa bottle water marar sanyi. Da kasan ya bawa Malam magungunan yasha. Tare dayiwa su Alhaji Ibrahim bayanin yanda akullum Malam din zaina shan maganinsa. Godiya sukayi mishi sosai, ganin da yayi kuma lokaci yadan ja sosai ne, yasa shi kallon su Ramadan tare da cewa su tashi su tafi. Cikin aminci sukayi wa Malam din sallama, inda Rayyern ya shaida masa cewar zaidawo ya sake dubashi. Koda suka tashi tafiya kuwa har wajen motocinsu Uncle Mustapha da kuma Alhaji Abdallah suka rakasu. Basu koma cikin gidan ba kuma harsaida suka ga tafiyansu Rayyern din. Daga b’angaren su Raayyern kuwa kaitsaye gida suka nufo. Direct Rayyern dakinsa ya wuce, saboda yana son yin wanka, sannan akwai kuma wani aiki da zaiyi a laptop d’insa. Yayinda su Ramadan da Riyyam kuwa, anan falo suka zauna inda Mom ta kawo musu abinci suka ci. Bayan sun gama cin abincinne kuma suka wuce masallaci danyin sallan azahar, ciki kuwa harda Rayyern wanda ya sanja shigarsa zuwan wata farar jallabiya. Jannart. Kwance take akan makeken gadonta, wanda akoda yaushe yake shumfud’e da lallausan bedsheet na alfarma. Irin kwanciyarnan ta rubda ciki tayi, Yayinda ajikinta take sanye da wata baby gown marar nauyi. Lumsassun Idanunta ta ware ahankali tare kuma da sauke wani ajiyar zuciya mai Cike da tarin damuwa. Lallai Tabbas tana da buk’atar y’anci acikin rayuwarta, rayuwar da har yau ta kasa tantance wacce kalar rayuwa ce, rayuwar da kwata kwata babu haske acikinta sai tarin damuwa, kunci da kuma kadaici. Mirgina wa tayi a hankali kana taci gaba da tunani. Yayinda akowanni kwanan duniya da irin kalubalen da take fuskanta, acikin kowanni sa’a kuwa zuciyarta na bugawa da tarin tsananin tsoron abunda zaije ya dawo. Lallai Tabbas tana da buk’atar haske acikin rayuwarta, haka kuma tana da buk’atar abokin rayuwar da akoda yaushe zai debe mata kewa, Sam arayuwarta batasan wani abu Waishi ingantaccen farinciki ba, akullum damuwa kawai da tsoro ta sani. Haka kuma akowani bayan minti guda tsoronta yakan rub‘anya, tare da mummunan bugun zuciya akan abunda Yayanta Junaid ke neman aikata mata. Saudayawan lokuta takan tambayi kanta, cewar shin Ya Junaid wani irin d’an uwane? Meyasa akoda yaushe bashi da fata ko buri saina keta haddinta? Tabbas tunaninta yakan neman watsewa aduk lokacin da ta tuna cewar Ya Junaid din yayanta ne Uwa daya Uba daya. Shin Meyasa Rayuwa take garari da ita? Karar wayarta dake aje bisa bedsite ne ya katse mata duk wani tunanin da takeyi. Ahankali tasa hannu ta share dan guntun hawayen dake kwance agefen Idanunta, wayartata dake ta faman tsuwa ta dauka, ganin kuma sunan Salman ne ke yawo akan screen din wayar yasata picking da dan hanzari. “Y’ar Hutu wato kinanan kina hutawa agida ni kuma kinbarni da wahalan aikin ki ko.” Cewar Salman. Itakuwa Idanunta ta lumshe tare da d’an gyara kwanciyarta. Cikin muryarta da tayi sanyi sosai tace. “Sorry Salman gaba d’aya yau banajin karfi sosai ajikina ne, Impact ma nina fara sarewa da wannan aikin wallahi, I’m tired because mutumin nan kamar bazamu samu daman ganinshi ba.” Murmushi Salman yayi tare da d’an gyara zamansa kana cikin son bata karfin guiwa yace. “No Jannart don’t stress your self, Insha Allah yau zamu had’u dashi, kinsan na samo mana information akansa, so Yanzu dai anjima kishirya muje hospital d’insa, Insha Allah zamu samu ganinsa.” Idanunta dake alumshe ta bud’e tare da sauke ajiyar zuciya. “Thank you so much Salman Insha Allah zan shirya by 3 pm sai muje, zanzo office saimu tafi aboye batare da kowa ya sani ba.” (Hattara garemu iyayen yara, yawan tsaro baya hana yaranmu yin abinda suke so. Tsananta addu'a da jawo yara a jiki yafi tsananta tsaro da zafi), “To saikinzo.” Salman din ya fada tare da kashe wayar. Itakuwa Jannart bayan ta ajiye wayartata agogon dake sakale ajikin Bangon dakin ta kalla. Wanda ya nuna mata 2:30 pm. Zuro kafafunta kasa tayi daga kan bed din, batare da ta tsaya sanya ba kuwa ta shige bathroom danyin wanka. Sanin da tayi cewar basu da enough time ne kuma yasa bata wani bata lokaci awajen yin wankan nata ba. Koda ta fito mai kawai ta shafa ajikinta, sai kuma powder and oil lipstick. Yayinda tabi zara zaran eye lashes dinta da mascara. Bayan kuma ta feshe jikinta da sassanyan body spray ne. Ta karasa gaban Sif din kayanta, inda ta zaro wani dogon wandon pallazo white and white colour roba t shirt wanda yake da ɗan fadi kaɗan ta kasa kuma yazo kusa da guiwarta. Cikin nutsuwa ta sanya kayan ajikinta, tare da daukan wani hill shoe mai kalan blue ta saka ak’afanta, kana kuma ta yane kanta da wani dan vail shima mai kalan blue. Akan tsintsiyar hannunta kuwa wani anklet ta saka mai kyau. Wanda ya sake kawata kyaun kwalliyar tata. Murmushi ne ya dan bayyana akan fuskarta, saboda Kallon irin kyaun da tayi acikin madubi, Yayinda kayan jikin nata kuwa sukayi matukar amsarta tana matuƙar son ƙananan kaya, ta gaza gano illar sasu a ko ina. Tabbas ayau din ko makiyinta bazaiyi mata kallo daya ya dauke kansa ba sosai kam tayi kyau. Wata yar madaidaiciyar handbag blue colour ta rike ahannunta bayan ta rike wayarta ahannunta na dama ne kuma ta juya ta fice daga cikin dakin. Anan Cikin falo ta samu Momy da kuma Abdull zaune. Ganin ta cikin shiri da sukayi ne kuma yasa Momy cewa “A’a Jannart fita zakiyi ne.” “Eh Momy zanje office amma bazan jimaba Zan dawo Insha Allah.” “To adawo lafiya” Da Ameen ta amsa, Yayinda Abdull kuwa yace idan tazo dawowa ta kawo masa abundadi. Da to kai ta amsa masa kana tasa kai ta fice daga cikin falon. Tana fita compound din gidan kuwa, kattin samudawan guard dinta suka tattaso. Har acikin ranta Allah Yasani kwata kwata batason wayanann mutanen da suke tsaronta, saidai kuma babu yanda ta iya. Haka ta shiga mota suka fice daga cikin gidan. Direct Nasarawa G.R.A ta nufa inda anan wajen aikin nasu yake. Suna isa kuwa ta fito daga cikin motar, kaitsaye ta wuce cikin Arewa 24 din ɗan madaidacin ma'akatane, wanda yake kamar irin manyan gidajen nan ne na al'farmar. Sam wurin gidan TV'n bai cika girmaba, dan bazaifi wani gidanba, ma, sai dai zubi da tsarin wurin shine mai tafi da hankalin mai kallo, kota ina ka wulga shuke-shuke ne masu kyau da ɗaukar hankali kamar a kasashen turawa, Gate ɗinsu daya ne ta inda ka shiga ta nan zaka fita, can ciki kuma Office-office. Masu kyau ma dai-dai-ta na al'farmar da hall ɗinsu sai ɗakunan haska shirye-shiryen su. Duk inda ta gilma kuwa sai abokan aikinta sun bita da ido, Yayinda kowa ke yaba irin baiwar kyau da Allah ya bata manya daga ciki irinsu Aunty Fa'iziyya D Sulaiman kuwa ƙuruciyarta suke gani a fili da illar shigarta da ta meda jikinta. Direct office dinsu ta wuce kaitsaye. Inda ta samu Salman da kuma Aysha Lawan suna zaune. Nanfa ta tsaya gaisawa da Aysha kawartata. Acan gidansu Rayyern kuwa. 3:00 am dai-dai ya fito daga wanka, inda ya shirya kansa cikin wani black tracksuit, masu kyaun gaske, da suka matuk’ar amsar jikinsa. Yayinda ak’afansa kuwa ya saka wasu had’add’un sneakers shoe masu kyau da taushi. Bayan ya gama kimtsa kansa ne kuma, ya shafa wani irin fitinannen turare mai tsananin kamshi. Bud’e drawer’nsa yayi. Shiru ya ɗan Tsaya yana mai kallon Alkyabbun dake jere a saman kayanshi. Haka nan yaji yana son gwada sa alkyabbar a jikinsa yaga ya shigar zatayi mishi. Numfashi ya ɗan fesar a hankali inda anutse ya zaro daya daga cikin alkyabbun da Malam Mai-nasara ya bashi. Warware alkyabban yayi tare da soma kare mata kallo baƙace mai kyau irin mai sheƙin nan gefe da gefenta an ƙawayashi da zare golding, kai ya jinjina saboda shi kansa ya yaba da kyau da kuma haduwarta, musamman daya fahimci cewar ba karamin kudi aka saka wajen sayan duk alkyabbun ba fuska ya dan yamutsa dan sun cika nauyi. Addu’an sanya sabon kaya ya karanta, "Alhamdulillahil laxee kasani haxal saubah warazaƙani min gairi hauli minni walaƙuwah". dai-dai lokacin daya ke daura alkyabban akan kayan dake jikinsa. Tare kuma da daukan harami ya daura akansa. Ya Allah! Bakaramin kyau Dr.Rayyern Mai-nasara yayi ba, alokacin daya gama kimtsa kansa Cikin alkyabbar. Kyau yayi sosai da sosai, wanda shi kansa saida ya sake yiwa Allah Godiya daya halittosa amatsayin bil’adama musulmi mai shiga ta kamala. Koda ya kalli kansa amadubi numfashi ya ɗan fesar a hankali saboda yanda yaga ya fito tamkar Limami. Wayarsa da kuma wata yar jaka dake gefen gadonsa, wanda ya kusan cika cikinta da chocolates ya d’auka, tare da rik’e jakan ahannunsa, kaitsaye ya fice daga cikin dakin. Ahankali yake saukowa daga kan steps d’in...! Uhum muje-muje dai sunan wata mota, lbrin yanzu anka fara. By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 12 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne* *Littafin TUBALI na kuɗine special Group 1k ƙaramin group 500 kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU,sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276. Ko kuma katin MTN* Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻‍🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR) Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza. kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻‍🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki. Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻 Kafad’anta wanda ya sauk’o ya rufe bayanta. Batare kuma daya sake cewa komai ba, ya juya fuskarsar nan amurtuk’e. Bottle water da kuma phone d’insa ya d’auka, kana ya zo ya wuce ta gefenta. Itakuwa Jannart Idanunta ta rumtse da k’arfi, tare dasa hakwaranta ahankali ta cije lips d’inta. “Duk wata macen da tasan ciwon kanta, bata yawo ahaka kamar yanda ke kikeyi, sannan mata da yawa suna sirrranta kansu, amma ke kina bayyana k’azantarki.” Ta maimaita maganar daya fad’a mata d’in, wanda yasa tajin zafi har acikin zuciyarta, cikin kuma k’unan rai da b’acin ran kalaman nasa da wata iriyar fitinenneyar kunya mai masifar kashe ido da jiki tace. “Waye shi da har yake fad’amin irin way’annan bak’ak’en maganganun, meya gani ajikina haka? Sannan akan me zai rufamin wannan abunnasa me shegen mayataccen k’amshi?.” Ta fad’i maganar tana me d’an zame alkyabba’n ajikinta, dare da juya bayanta ta kalli jikinta, saboda tanason sanin mai ya gani ajikinta da har zai fada mata irin wannan maganan. Karab kuwa Idanunta suka sauka akan jinin, dake jikin farin wandon ta, wanda da alama kuma daga jikinta jinin ya fito. Idanunta tad’an zazzaro waje cike da mamaki da wata sabuwar kunya tace. “What period dina kuma? Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un Period at this time, Oh My God!!” Ta fad’a da d’an k’arfi, cikin kuma muryar dake bayyana tsananin takaicinta, saboda Sam bata tab’a tunanin period din nata zaizo a irin lokacin ba, kasancewar tasan da sauran lokacin daya rage masa, har na tsawon kwana uku kafun yazo. “But amma why yazo yanzu? Meyasa Meyasa?” Tayiwa kanta tambayar tana me b’ata fuska, domin sam bataji dadin abunba, cikin sauri kuma taja alkyabban daya rufa mata din ta sake rufe jikinta. Lokaci d’aya kuma taji wani irin matsanancin kunya, da takaicin kanta na taso mata, duk da kuwa tasan cewar ba laifinta bane, period dinne ya sanja time wanda ko wacce mace kan iya fuskantar hakan musamman in tashin hankali da tsinkewar zuciya ya riski mutum, amma tayi matuk’ar takaicin ganin jinin period dinta da wani da bata sani ba yayi. Tabbas taji kunya yanzu da wani idon zata sake kallonshi? kuma shi dinma ayanzu wani irin kallo zainayi mata karo na forko a rayuwarta da taji haushin irin shigar da takeyi. “Wata macen da batasan ciwon kanta ba, bata iya ankilta kantaba.” Zuciyarta ta bata amsa atake. Idanunta ta rumtse cike da takaici. Dai-dai lokacin kuwa Salman Ya ware idanunshi a kansu tare da dawo da kallonsa gareta. Fuskarsa dauke da d’an mamaki yace. “Ha’a Jannart lafiya kuwa kizo mutafi mana..” Sauran maganar tasance ta mak’ale, alokaci da yaga jikin Jannart din lullub’e da Al'kyabban, da dazu ya ganta agefen mutumin da har yanzu baisan sunanshi ba. Jannart kuwa fuska tad’an marairaice, kana cikin sanyin jiki ta soma takowa zuwa inda Salman din ke tsaye. “Jannart wannan Al'kyabban fa? Kin sanshi ne?”. Salman din ya tambaya, saboda yayi mamakin ganin ya sawa Jannart din da al'kyabban k’warai. “Shi ne ya bani.” Jannart din ta fad’a kaitsaye, bisa kuma sanin rashin dacewar Salman din yasan gaskiya abinda yasa yasa mata, shi yasa ta fad’a masa hakan, batare kuma da ta bada wata kofar da Salman din, zaiyi mata wata tambayar ba ta soma tafiya. Salman kuwa idanunsa ya zuba mata, yana mai Kallon yanda al'kyabban tayi mata matuk’ar kyau duk da tayi mata yawa, saidai kuma Jin tace wancan mutumin ne ya bata, yasa shi jin babu dadi acikin zuciyarsa. Saidai kuma bashi da ikon bayyana hakan. Ab’angaren Dr. Rayyern kuwa Koda ya fito daga wajen wasan, kaitsaye Inda motarsa ke fake ya nufa. idanun y’an tsirarun mutanen dake wajen ke kansa, duk da cewar kuwa basusan shi din asalin waye bane, amma kallo daya zakayi mishi kafahimci cewa mutum ne mai zarra. Baya ga haka kuma ga tarin baiwar kyau da Allah Yayi mishi. Tun kafun ya karasa isowa Parking lot din wajen kuwa, Hadi driver’nsa ya fito tare da bud’e masa k’ofar motar. Yana shiga kuwa driver’n ya rufe k’ofar, tare da zagayawa cikin sauri ya tada motar. Suna ficewa daga Parking lot din kuwa, su Jannart na isowa. Nanfa kallo kuma ya dawo kan Jannart, domin al'kyabban dake jikin nata ya k’ara bayyana asalin kyau da kuma kawata shigar dake jikinta da jawo hankalin mutanen dake wurin kanta. Murfin motar Salman din ta bud’e, tare da zagayawa gidan baya ta zauna, wanda tayi hakanne kuma, saboda idan sunzo shiga cikin gidan tv’n nasu, kada masu tsaronta su ganta, ko kuma wani wanda yasanta . Salman ma shiga cikin motar yayi, tare da yiwa motar keyi suka fice daga cikin wajen wasan gaba d’aya. Jin sun hau titi ne kuma yasa ta lumshe Idanunta, tare da sauke wata irin ajiyar zuciya mai karfi. Lallai ayau din tana cikin tarin damuwa tsananin kunya da kuma takaicin kanta da kanta. Yayinda acikin zuciyarta kuwa take fatan Allah Yasa. Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din yazo, kamar yanda wancan yayi musu alkawari, kan. Numfashin ta fesar a hankali tare dayin mgnar zuci. "Allah yasa kada in sake haɗuwa dashi har abadan, wannan kayan kunyar ina zan kaishi." Tayi mgnar cike da kunya. “Idan shi Dr Rayyern Mai-nasara kuma baizo bafa, shikenan na rasa aikina?” Tayiwa kanta tambayar, dayasa duk taji zuciyarta ta Karye. Salman dake driving, wanda kuma tun dazu yake satan kallonta ta cikin madubi ne yace. “Munsamu full confidence din samun daman yin hira da Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, amma kuma sai naga kamar bakya cikin farinciki, kamar akwai wani abu dake damunki, please ki fad’amin wacce irin damuwa ce haka ke damunki?”. Idanunta dake alumshe ta bud’e, tare kuma da k’ak’alo murmushi ta daura akan fuskar ta. “Ina farinciki mana Salman, Ina cikin farinciki Tabbas, saidai bansan me yasa ba zuciyata keson sanyamin wasu/wasi, Ina fargaban kada ace wancan mutumin raina mana hankali kawai yayi.” Ta fad’i hakan tana me gyara zaman al'kyabban jikinta. Salman kuwa jin hakanne yasashi yin Murmushi, cikin son karfafa mata guiwa yace. “Karki damu Jannart Insha Allah zakiyi hira da Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, domin na tabbata wancan mutumin da muka hadu dashi awajen wasan polo bazaiyi mana karya ba, Lallai nagamsu akan cewar yasan shi, ki duba da kyau shima ai daga ganinsa ba karamin mutum bane, duk da kasancewarsa matashi amma yayi ruwan mutane masu kamala da dattaku” Maida idanunta tayi ta lumshe, batare kuma da ta sake cewa Salman din komai ba, ta shiga fesar da numfashi ahankali. Domin zuwa yanzu zuciyarta tatafi wani waje na daban. Lumshe idanun nata da tayi kuwa, yayi dai-dai da lumshe idanun Dr Rayyern Mai-nasara, dake zaune acikin motarsa. Gaba d’aya ya yamutsa fuskarsa, saboda yanda yakejin zuciyarsa na d’an tashi kad’an kad’an. Tabbas jinin da yagani ajikin yarinyar ya b’ata masa rai, Yayinda kuma yasa shi jin wani irin takaici had’i da tashin zuciya. Kwata-kwata arayuwarsa bayason ganin wani abu daya shafi jinin sirrin mace shiyasa ya wadata asibitin sa da likitoci mata da zasu iya lura da ɓangaren haihuwa Allah ya sani bai son ganin jini. Ayanzu kuwa idan akwai abunda ke bashi matuk’ar takaici, To bai wuce yanda yarinyar ta jawo ya shiga harkarta. D’abi’arsa ce baya shiga harkar kowa, more especially ma mata, sometimes bayan Uwa mahaifiya yakanji babu wata alaka da zai iya kullawa da wata Mace awaje ta daban, sai gashi bisa dole wata can ta shigo harkarsa. Wanda kuma yayi imani cewa badon sanin rashin dacewar barinta ta tafi a haka da jini ajikinta ba, To da bazai tab’a bata al'kyabbarsa mai matuk’ar daraja da kyau ta sanyawa jikinta dake abude ba, domin ai bashine yace tana yawo haka babu hijab ba. Shidai kam Sauda yawan lokuta yana mamakin, yanda wasu matan ke yawo haka sakaka, babu wata kulawar kirki da suke bawa kansu ina iyayensu?. Yar gajeriyar tsuka yaja, tare da bud’e idanunsa. Dai-dai lokacin kuwa suka iso cikin farfajiyar katafaren asibitin nasa. Anan cikin babban parking lot, Hadi driver yayi parking motar. Yana gama dai-dai-ta parking din motar, kuwa Dr Rayyern ya bud’e murfin motar ya fito, fuskarnan tasa kuwa babu alaman murmushi akanta. Dan Kallon Hadi driver din yayi, kana cikin yanayin dake bayyana, rashin iya tsawaita maganarsa yace. “Kaje gida ka huta idan na tashi zanyi driving din da kaina .” Kai Hadi ya jinjina, kana cikin girmamawa yace. “To Ranka ya dad’e nagode.” Karb’an makullin motar yayi, batare kuma daya sake cewa Hadin komai ba, ya kutsa kansa cikin asibitin. Saboda mood din daya samu kansa aciki ne kuma yasa, ko iya amsawa tarin ma’aikatan dake gaishesa baiyi ba, kaitsaye ya wuce office d’insa. Yana shiga cikin office dinnasa kuwa, ya murzawa kofar key. Saboda ayanda yakejin kansa kwata kwata bayason damuwa. Karasawa gaban dan madaidaicin fridgen dake cikin office din yayi, tare da zaro bottle water mai sanyi ya kafa abakinsa. Bai dauke goran daga kan bakinsa ba kuwa har saida yasha fiye da Rabin ruwan dake cikin goran. Take kuwa ya soma sauk’e ajiyar zuciya, Yayinda yakejin sanyin ruwan na mamaye kirjinsa. Wanda hakan yasa acikin kaso 10 na b’acin ransa, kaso 6 yayi kaura. K’arasawa yayi ya zauna akan wata had’add’iyar leather sit dake cikin office din. Cikin kuma son rage tarin ayyukan dake gabansa, ya jawo laptop d’insa dake kan desktop. Atsanake ya soma shigar da wasu bayanai akan Campany'shi da aketa aikinshi yanzu, wanda yafi duk sauran na jahohin girma. Still kuma time to time yake sauke ajiyar zuciya. Acan b’angaren su Jannart kuwa, daga wajen buga wasan Polo’n, basu wani dau lokaci mai tsawo suna tafiya ba, cikin mintuna kalilan suka iso gidan television din nasu, na Arewa24. Kamar yanda suka fita asace kuwa haka yanzun ma suka dawo asace. Inda Salman yayi parking motar tasa acan baya, inda babu wanda zai gansu. Hakanne kuwa yasa cikin sauri Jannart ta fito daga motar, tare da sanya hannayenta duka biyu ta gyara zaman al'kyabban dake jikinta. Ahankali ta soma tafiya sai-dai kuma taku daya zuwa biyar kawai tayi ta tsaya cak, tare da juyowa ta kalli Salman wanda ya zuba mata idanu baya ko kyaftawa. Murmushin daya kara bayyana kyawun fuskarta tayi, batare kuma da ta fahimci ma’anan irin Kallon da Salman din keyi mata ba tace. “Nagode sosai Salman, nagode da taimakonka, tabbas ka taimakeni awannan tafiyar, saboda nasan cewar badon kaiba dana rasa wannan babbar daman dana samu ayau.” Idanu Salman din ya lumshe, cikin kuma nuna mata girman matsayinta awajenshi yace. “Akoda yaushe bana buk’atar godiyarki Jannart, domin Ina tabbatar miki da cewar kin wuce haka awajena, kamar kuma yanda kikeson aikinki, haka muma mukeson aiki dake, bamason rasaki Jannart, saboda haka duk wani abu daya shafeki ya shafeni.” Ya fadi hakan yana mai bayyana iya gaskiyar abunda ke kwance acikin zuciyarsa. “Bazan iya daina gode maka ba Salman, saboda akoda yaushe kana iya kokarinka wajen bani kwarin guiwa, thanks alot ni zan wuce gida sai munyi waya.” Ta kai karshen maganan nata tana me juyawa, kaitsaye ta nufi wajen da guard dinta suke. Shikuwa Salman da idanu ya rakata, har saida ta b’acewa ganinsa, kafun ya juya ya nufi cikin office d’insu. Yayinda itakuwa tana isa bakin motarta, gaba daya guard dinnata suka mimmik’e, Shashashai duk acikinsu kuwa babu wanda yasan cewar ta fita. Bud’e murfin motar tayi, bayan ta shiga ta zauna ne kuma driver’nta yaja sukayi gaba, Yayinda sauran guard dinnata suka rufa mata baya. Kwata kwata kuwa Tafiyar 40 minute ne ta kawosu katafaren gidansu Jannart din. Inda suna shigowa compound din gidan motar Junaid ma na shigowa. Ganin motar yah Junaid dinne kuma yasa zuciyar Jannart bugawa da wani irin karfi, lokaci daya kuma taji duk fargaba da tsoro ya lullub’eta. Tabbas ita kanta tasan cewar tana matuk’ar tsoron Yah Junaid, wanda kuma hakan ya samo asali ne saboda yawan takurawan da yakeyi mata. Al'kyabban da yake jikinta ta kalla, sanin da tayi kuma cewar idan Yah Junaid din ya gani, zai iya fassarata da wata manufa tasa ta daban, yasa cikin sauri ta zare al'kyabban daga jikinta, tare da sauko da ita ta daura akan waist dinta. Cikin yanayin tsoro da kuma fargaban dake kwance acikin ranta, ta bud’e murfin motar ta fito. Hannunta rike da jakanta ta soma tafiya ahankali. Dai-dai lokacin kuwa Junaid ya fito daga Cikin motarsa, hannunsa rike da karan sigari yana zuk’a tare da tankadi alamun a bige yake yayi tatil da barasa, dishi-dishi yake ganin komai hakan ke sashi tangadin Idanunsa ya dan kurawa Jannart din, Yayinda yakejin kamar ya rufeta da duka, dan tsananin takaicin rashin samun Galaba akanta da bayayi. “Daga Uwar Ina kike?” Ya tambaya cikin kakkausar murya tare da son gano meke daure a kugunta kuma ya kasa. Jannart kuwa da sautin fitar muryar tasa, yasa hanjin cikinta kad’awa Idanunta ta rumtse, kana cikin muryarta dake bayyana zallan tsoronsa tace. “Daga wajen aiki nake.” “Wajen aiki? Munafuka makaryaciya sai yanzune ake tashi daga wajen aikin karfe shida saura? Makaryaciyar yarinya wato kinje kin gama rabawa kattin banza jikinki kin more sun more, shine sai yanzu zaki dawo ko, tafi daga nan wajen kona tattakaki nayi kasa-kasa dake.” Ya fad’i maganar amatukar tsawace da maye. Hakanne kuwa yasa Jannart d’in, Cikin yanayin sassarfa ta nufi cikin gidan kaitsaye, domin tasan ba karamin aikinsa bane yayi kasa kasa da itadin kamar yanda ya fad’a. Sam tasan baya mutumta duk wani abu nata. Yayinda akullum take sake ganin wutar mugunta acikin idanunsa. Duk da kasancewarsa dan Uwanta amma yana muzantata, kwata-kwata babu ruwanshi da cewar ita k’anwarsa ce. Komai yazo bakinsa furta mata yake. Harsai yaushe ne zata tsallake rashin mutumcinsa? Harsai yaushe ne Yah Junaid din zai mutum tata amatsayinta na kanwarsa? Yaushe zai daina gwada mata kiyayya da kuma tozarci? Wasu siraran hawaye masu zafi ne suka silalo daga cikin idanunta, adai-dai lokacin da ta karasa bakin kofar da zai shigar da ita babban falonsu. Hannu tasa ta share hawayen nata, kana ahankali ta murda handle din kofar ta shiga. Rashin ganin kowa acikin falonne kuma yasa ta sauk’e ajiyar zuciya, batare kuma da ta. Nemi Mamy ko Abdull ba, kaitsaye ta wuce bedroom dinta. Tana shiga bedroom din kuwa ta soma rage kayan jikinta, tare da shigewa cikin toilet ta kimtsa kanta. Koda ta fito kwanciya tayi lub akan gado, tana me tunanin yanda halin rayuwa keyi da ita. Sam babu wani farinciki da take samu acikin gidan nasu. Kullum Cikin fargaba da tsoro take, awaje daya kawai takejin dadi, shine wajen aikinta, ananne take yin farinciki batare da wani ya tsangwameta ko ya harareta ba. Idanunta dake dauke da danshin hawaye ta lumshe. Kana cikin sanyin murya tace. “Allah Kazama gatana akoda yaushe.” *Dr Rayyern Mai-nasara.* Ajiyar zuciya ya sauke tare kuma da mikewa tsaye, ahankali ya soma tattare tarin takardun dake gabansa. Bayan ya kammala had’a takardun ne kuma ya d’auki waya da makullin motarsa dake aje akan desktop. Kaitsaye ya fice daga Cikin Office din. Koda ya fito compound din asibitin, bai wani tarar da yalwan mutane ba, kasancewar lokacin magriba ta fara yi. Direct wajen da motarsa ke fake ya nufa. Bayan ya shiga ya zauna ne kuma yayiwa motar key, tare da cillata kan shumfud’add’iyar Titin dake cikin asibitin har zuwa waje. Tuk’i yakeyi cike da nutsuwa, Yayinda ahankali kuma yake bin karatun Alminshawy dake tashi acikin motar. Da fitansa acikin Hospital din kuwa, yanzu ak’alla yakai 18minute, inda kai tsaye ya nufi masallacin Al'furƙan dake Cikin unguwarsu ta Nassarawa G.R.A. Dab da zai shiga cikin layin masallacin kuwa, ahankali ya d’ago kansa ya kalli madubin dake Cikin motar, kasancewar kuma aikin madubin shine bayyana maka wanda ke bayanka, hakan yasa idanunsa suka gane masa wata bakar mota mai tint dake biye dashi. Kawar da kansa gefe yayi tare da ci gaba da tukinsa, isowarsa Cikin layin dinne kuma yasa shi shiga wata kwana. Aikuwa d’aga kan da zaiyi sai yaga wannan motar dake bayansa itama ta shigo kwanan. Idanu ya d’an tsurawa motar, fuskarsa dauke da mamaki, saboda zuwa yanzu ya tabbatar da cewa motar shi take bi. “Bibiyata akeyi.” Ya fad’a fuskarsa d’auke da dan murmushi, ba tare kuma da tsoro ko fargaba ba ya cigaba da tafiyarsa, inda tuni ya d’auki numbern motar dake bayansa din ya rike akansa. Isowarsa gaban babban masallacin Al'furƙan dinne kuma ya sashi parking motar, tare da bud’e murfin motar ya fito, domin zuwa lokacin an soma kiraye kirayen sallan magriba. Fitowarsa daga cikin motar ne kuma yasa, motar dake biye dashi din, yin reverse cikin sauri matukin motar da ba a iya ganin fuskarsa, ya Karkata akalan motar zuwa wani waje daban. Dr Rayyern kuwa ganin wanda yake bibiyannashi ya juya ne, yasa shi sakin Murmushin dake dauke da ma’anoni daban daban. Wayarsa ya maida cikin motar, bayan kuma yayi alwala da bottle water’n da ya d’auko acikin motar ne, kaitsaye ya wuce cikin masallacin. Koda aka idar da salla’n bai fito daga cikin masallacin ba saida ya kammala addu’o’insa kana akayi sallan isha'i sannan ya fito. Daga masallacin Al'furƙan din kuwa kaitsaye gidansu ya nufa. Yayinda acan gidannasu kuwa Abba da Baba Maud’o ne zaune acikin compound din gidan, inda suke hira cike da girmama juna da Kekkyawar mu'amala. Dai-dai lokacinnne kuma Rayyern din ya iso bakin tankamemen gate din gidan. Horn din motar tasa ya danna. Wanda hakan yasa Baba Maudo tashi da dan sassarfa. saurin dakatar da Baba Maudon Abba yayi kana cikin girmamawa sanin tabbas Baba Mauɗo ya girmeshi yace. “A'a Baba Maud’o zauna ka huta, yau bari in taya ni zan bud’e gate din.” Cike da mamaki Baba Maud’o ya koma ya zauna, ganin da yayi kuma har Abban ya karasa jikin gate dinne yasa shi komawa ya Zauna tare da zuba mishi idanu. Kana a hankali ya lumshe su tare da sauke nannauyan numfashin. Abba kuwa bud’e katon gate din yayi, Inda Rayyern ya tura hancin motar tasa cikin gidan, saidai kuma ganin da yayi cewa Abban nasa da kansa ya bud’e gate din gidanne yasa, batare daya kutsa can ciki ba yayi parking motar. Tare da bud’e murfin motar ya fito. Cikin dan girmamawa hade dayin kasa dakai yace. “Abba Baba Maud’o barkanku da dare, amma Abba da ka bari ai na fito da kaina ma zan iya bud’e gate din.” Kai Abban ya girgiza tare da cewa. “A’a ai hakanma baiwuce motsa jini bane, Baba Maud’o ma da kansa yace zai bud’e amma nace masa ya bari, sannunka da dawowa ya hospital din?” Abba Yayi masa tambayar cikin kulawa. “Alhamdulillah Abba,". Kana ya kalli Baba Mauɗo cikin kulawa yace. "Baba Mauɗo gsky ni na gaya maka bana son kana aikin nan naka, zamu Ari ya rinƙayi aikin gadin, wlh bana jin daɗi inga kana buɗe mana gate.” Murmushi Baba Mauɗo yayi tare da cewa. "Rayyanu kenan to me a ciki ai motsa jiki ne kawai”. Kanshi ya jujjuya kana ya kalli Abba tare da cewa. “Ramadan yana ciki ko.” Kai Abban ya jinjina masa, tare da cewa. “Eh shima Ramadan din yanzu ya dawo ya maida wancan bakon yaron masaukinsa.” Dan jinjina kai yayi kana kaitsaye ya wuce cikin gidan. Ahankali ya tura kofar falon ya shiga bakinsa dauke da sallama. Ramadan da kuma Mamy dake zaune acikin falonne suka amsa masa. Cike kuma da farincikin ganinsa Mamy tace. “Masha Allah Rayyern ka dawo.” Kansa ya jinjina tare da cewa “Eh.” “Barka, ya hospital din.” “Alhamdulillah.”ya fada yana me karasowa cikin falon. “Hamma Rayyern sannu da dawowa, tun dazu Riyyam ke jiran dawowanka, amma ganin baka dawo da wuri ba, yasa na maidashi masaukinsa dan yaƙi ya tsaya yaci abinci ma, sai zuba mishi Mamy tayi ya tafi dashi.” Cewar Ramadan Wanda yake Kallon Hamman nasa. Gajiyayyun Idanunsa ya d’an lumshe, tare kuma da gyad’a kanshi ahankali, cikin yanayin kasalan daya saukar masa ya nufi stairs din dazai haurar dashi sama zuwa d’akinsa. Da kallo Mamy da Ramadan suka bishi har saida ya b’acewa ganinsu, kana Mamy taja dogon numfashi tare da sauk’e ajiyar zuciya...! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 11 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *FREE PAGE ne* _Littafin TUBALI na kuɗine hamzarta ki biya ki karanta cikin salama special Group 1k ne karamin group 500 kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, ko kuma ki sayi katin MTN ki copy number's ɗin katin ki turo min_ *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* *NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki Hajia yan mata. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da ni'imantaccen kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* Sautin takun takalminsa dasu Ramadan sukaji ne kuma yasa su maida hankali zuwa gareshi. Idanunsu gaba daya suka zuba mishi, tare da had’a baki gaba dayansu suka ce. “Masha Allah! Tsarki ya tabbata ga sarkin daya halicce mu ya kuma halicci Hamman Rayyern dinmu.” “Innalillahi kai Hamma Rayyern kayi kyau sosai, wallahi kamar daga Saudiya kazo.” Cewar Riyyam-nsra daya hangame baki da hanci yana Kallon Rayyern d’in. Shikuwa Rayyern karasa saukowa cikin falon, yayi ganin Abba da Mamy zaune ne kuma yasashi, d’an rusunawa ahankali yace. “Mammy a bani Bootle water mai sanyi.” Mamy da ita kanta ta yaba da tsananin kyawun da al'kyabban jikin nasa tayi masa ne ta saki murmushi, tare da fadin. “Masha Allah Rayyern kayi kyau, wannan suturar tayi maka kyau, Lallai kuwa ashe Rayyern din nawa ya kerewa sa’a.” Ɗan guntun Murmushin yayi, Cikin kuma alaman jin kunyar yabonsa da Mamyn nasa tayi yace. “Nagode sosae Mamyna.” Abba daya kafe Rayyern din da ido kuwa baya ko k’yaftawa, fuskarsa cike da mamaki yace. “Rayyern wannan shigar fa yaushe ka fara ta? sannan a ina ka samo alkyabba mai tsananin kyau haka?” D’an sunkuyar da kansa k’asa yayi, tare da kama y’an yatsun hannunsa ya soma murzawa. Sam arayuwarsa shi bai iya k’arya ba, impact ma arayuwarsa babu abunda yafi tsana kamar k’arya, bayayin k’arya bakuma yaso ayi masa. Duk da kuwa yasan Abban nasu bazai so abunba so gskyar da zai fada ba, amma ya zama dole ya gaya masa gaskiya, saboda karya ba d’abi’arsa bace. “Kayi hakuri Abba Malam Mai-nasara ne ya bani kyautan Alkyabbu guda bakwai.” Idanu Abba ya kankance cikin kuma nuna rashin jin dadin hakan ya kawar da kansa gefe. Ganin hakanne kuma yasa Rayyern d’in, ya d’an rank’wafar da kansa. Kana cikin sigar ban baki yace. “Kayi hakuri Abba, idan bakason shigartawa sainaje na cire.” Ajiyar zuciya Abban ya sauk’e kana ahankali yace. “A’a ni Bance Banason shigarka ba, kayi kyau Tabbas kuma shigar alkyabba shigace da take da matuk’ar mutumci, gashi kuma ta bayyana tsananin haiba da kwarjininka, saidai amma ka kiyaye nan gaba bafa na son wata alaƙa a tsakaninku.” Kai Rayyern din ya jinjina kana cikin girmama zancen Abban nasu yace. “Nagode Abba kuma Insha Allah zan kiyaye.” “Shikenan.” Abban ya fad’a atakaice. Riyyam-nsra kuwa cikin kasa kosawa da Kallon yanda Hamadan nasu yayi kyau yace. “Please Hamma Rayyern Ina zakaje.” “Polo.” Ya bawa Riyyam din amsa a taƙaice kuma dai-dai lokacin da yake kokarin fita daga falon. Da sauri Riyyam din ya tashi yabi bayansa, yana me fad’in. “To Hamma Rayyern tsaya muyi video dan Allah.” Ramadan dake zaune ma mik’ewa tsaye yayi yabi bayansu. A compound din gidan suka tsaya, inda Riyyam sarkin tiktok ya saita wayarsa ya soma yi musu video dukansu uku. Harda sa musu wata y’ar wak’a, shidai Rayyern Kallon Yaron kawai yakeyi, domin a wuni biyu kawai da sukayi da yaron, ya fahimci wani abu, da kuma irin d’abi’a da yaron yayi shura akai. Saidai kuma baisan Meyasa ba yakejin yaron acikin zuciyarsa hakan yasa yake kasa yakiceshi. Gama k’arasowarsu compound din gidan kuwa, yayi dai-dai da fitowan Baba Maud’o daga cikin d’an madaidacin Part ɗinsa dake gefen gate. Yana fitowa dinne kuma ya sauk’e idanunsa akan Rayyern, dake sanye cikin al-kyabba. Wani irin tsayuwa Baba Maud’on yaji zuciyarsa tayi, take kuma wasu irin abubuwa suka shiga dawowa cikin tunaninsa. Saidai kuma Ina ayanzu kwakwalwarsa bata da wani buk’atar amsar kowani irin sak’o, wannan dalilin yasa zuciyarsa ke cigaba da bugawa da harbawa a hankali. D’an matsowa kusa dasu Baba Maud’on yayi, tare kuma da sauk’e idanunsa akan Riyyam wanda keta faman bin wak’ar Justin Bieber me suna (Peaches) dake tashi awayarsa. Idanu Baba Maud’o ya tsurawa yaron baya ko k’iftawa, Yayinda zuciyarsa ke cike da zallan mamakin, kamannin Rayyern dake kwance akan fuskar yaron. “Baba Maud’o barka da yammaci.” Cewar Rayyern. Wanda maganan nasa ne kuma yasa Baba Maud’o dawowa cikin tunaninsa. Murmushi ne ya bayyana akan fuskarsa, duk da kuwa cewar rabin fuskartasa arufe take, amma hakan bai hana Rayyern din gane cewar Baba Maud’on murmushi yayi ba. “Yauwa Barka dai Rayyern, yau kuma inazaka je haka naga kayi shigar da ta bayyana kyau da cikar haibarka.” Murmushi Rayyern din yayi, tare da dan matsowa kusa da Baba Maud’on kana yace. “Wurin wasan polo zanje Baba Maud’o". Kai ya jinjina alamun gamsuwa. "Shin ko akwai wasu abubuwan buk’ata naka da suka k’are, idan nazo dawowa saina sayo maka.” Rayyern ya tambayeshi cikin mutunta ma'aikatan gidan nasu. Again Murmushi Baba Maud’o yayi, cikin kuma Jin dadin kulawan da su Rayyern din sukeyi dashi yace. “A’a Alhamdulillah ayanzu kam bana buk’atar komai, saidai nace kayi kyau sosai cikin wannan shigar, amma baka daura hiramin naka dai-dai ba, Bari na gyarama irin yanda samarin makka suke saka nasu.” Murmushi Rayyern din yayi, kana ya matso Baba Maud’o d’in ya gyara masa sakun hiramin. Riyyam-nsra kuwa da d’an mamaki ya kalli Hamma Rayyern dinnasu, tare da cewa. “Hamma Rayyern waye wannan mutumin, naga jiya da nazo banganshi ba.” “Sunansa Baba Maud’o.” Ramadam ya bashi amsa. Saurin jinjina Kai Riyyam yayi, kana ahankali ya matso kusa da Baba Maud’o din. Fuskarsa dauke da murmushi yace. “Rawanin da kasa akanka zuwa fuskarka yayi kyau sosai Baba Maud’o, Dan Allah Hamma Rayyern kuzo mu d’auki hoton selfie tare dashi, saboda Idan na koma Ethiopia zan nunawa Mammyna, na kuma bata labarin yanda wasu daga cikin yan Nigeria sukeyin shigarsu.” Ya fad’i hakan saboda baisan cewa Baba Maud’o’n shigar buzayen Niger 🇳🇪 yayi ba. Kamar yanda ya buk’ata kuwa matsowa Rayyern da Ramadan sukayi, inda suka saka Baba Maud’o da Riyyam din atsakiya. Hakanne kuwa yasa Baba Maud’o da Riyyam din ke iya jiyo sautin bugun zuciyar kowannensu, saboda yanayin yanda sukayi kusan ci sosai da juna, domin Riyyam dan sarkin son jiki, har rungume Baba Maud’on yayi ajikinsa. Yayinda Ramadan ya karb’i wayar Riyyam d’in, yayi musu hoton selfie har kala biyu. Bayan ya mikawa Riyyam din wayarsa ne kuma, Rayyern ya juya ya shiga motarsa, driver’nsa yaja suka fice daga cikin gidan. Ramadan da Riyyam kuwa zama sukayi dab’as Akan wani dan dogon Bencin da Baba Maud’o ke zama, haka kuwa suka sa Baba Maud’on agaba sunata hira, musamman Riyyam daya bud’e baki ya dinga shararawa Baba Maud’on labarai kala-kala, wanda duk rabinsu na abun dariya ne. *Arewa 24 TV* Jannart ne da Salman ke tafe acikin babban corridor din, da zai sadasu da compound din gidan tv'n nasu. Anutse Jannart take takunta, Yayinda time to time take Kallon fuskar wayarta dake rike ahannunta. Salman dake biye da ita kuwa, idan hankalinsa yakai dubu to duk akanta yake. Baisan meyasaba hardai idan Jannart tana waje, baya tab’a iya dauke kansa daga gareta, koda kuwa yaya baya iya gajiya da Kallon tafiyarta mai kama data hawainiya. Yayi Imani azuciyarsa cewa Jannart macece ta gasken gaske, ko acikin mata irinta basu da yawa. Isowarsu jikin motarsa ne kuma yasa Jannart fakon idanun guard dinta ta shige cikin motar, kana cikin sauri tace. “Please Salman kayi sauri mubar nan, Domin idan wayannan kattin suka ganni dakai ina mai tabbatar maka cewar akwai matsala.” “Nikuwa nasan da cewar akwai matsala ai Jannart, abu mai sauki ne ma su samin bindiga akaina su harbeni, tsoron da ake baki agidanku ko Gwamna iyakaci.” Salman din ya fada adaidai lokacin da yake ta da motar suka bar wajen. Suna hawa titi kuwa Jannart ta sauk’e ajiyar zuciya tare da fad’in. “Allah Yasa dai mudace mu samu ganinsa yau, amma mutum dan ya zama richest man shikenan kuma ganinsa saiya zama wahala.” Shidai Salman murmushi kawai yayi kaman zaice wani abu kuma saiya fasa. Kaitsaye suka nufi Mai-nasara Hospital. Tafiyar mintuna kad’anne ya kawosu bakin kofar katafaren asibitin. Kasancewar kuma ba ashiga can Cikin hospital din da mota, matuk’ar ba emergency bane, yasa Salman parking motar anan babban parking lot na asibitin, wanda shi kansa ya kusan kwatan wata karamar unguwa. Bud’e murfin motar Jannart tayi ta fito, tana me k’arewa kyau da had’uwar asibitin kallo. Lallai privet Hospital ne daya amsa sunansa, saboda daga ginin asibitin ma kasan ba kananan billions aka kashe masa ba. “Mai-nasara Hospital! Lallai asibitin ya had’u.” Jannart din ta fad’a tana me Kallon Salman. Shima Salman din kallonta yayi, tare da cewa. “To Kema da bakinki kin fad’a, yanzu kiyi imagine tayaya za ace kinsamu ganin mamallakin wannan wajen acikin sauki? karki manta kuma bawai iya Hospital dinnan ya mallaka ba, yana da companies, bama a iya Nigeria ba, wallahi Jannart wannan mutumin *Richest Man* ne na k’arshe.” Kai Jannart d’in ta jinjina, domin ita kanta ayanzu ta yarda da hakan. Kaitsaye kuma suka kutsa cikin asibitin. Acan b’angaren Rayyern kuwa kaitsaye Wajen buga wasan polo suka nufa. Koda suka isa wajen da haduwarsa da kuma kyawunsa ya darawa kwatance. A parking lot driver’nsa yayi parking. Bayan ya fito daga motar nasa ne kuma kaitsaye ya nufi cikin wajen. Da kwata-kwata babu mutane acikinsa. Duk da tsananin girman wajen kuwa, amma bakajin motsin komai saina tarin dawakai da kuma tsirarun masu kula dasu. Wanda kuma hakan ya faru ne saboda zuwan Dr.Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, kasancewar idan har zaizo wajen To yakan biya mak’udan kud’ad’e ne, ta yanda ranar baza'a amshi kuɗin wasuba, harsai yayi wasansa ya gama ak’alla na tsawon awa 2, bayan ya tafi ne kuma sauran jama’a zasu dawo su cigaba da harkokinsu bawai kuma yana haka dan isa bane, sai dan sosai hayani kan iya sa mishi ciwon kai, yana kuma jin daɗi wasan polo a jikinsa. Shigarsa cikin babban wajen wasan buga Polo dinne kuma yasashi, zare alkyabban dake jikinsa ya ajiye, tare da wayoyinsa harma da y’ar bag din da yasaka bottle water mai sanyi aciki. K’arasawa yayi wajen tarin dokunan da akeyin wasan dasu, tare da zab’o wani farin doki, wanda mafi yawanci idan yazo shi yake hawa. Batare da wani bata lokaci ba kuma ya dale saman dokin tare da rik’e Sandar buga k’wallon nasa ya soma sukuwa, tare da gabatar da wasan. Mai-nasara hospital. Salman da kuma Jannart dake tsaye abakin k’ofar office d’inne suka tsaya suna Kallon juna. Salman ne ya gyara tsayuwarsa tare da cewa. “Please Jananrt mushiga mana, kinfi kowa sanin irin wahalan da muka sha, kafun mu samu aka nuna mana wannan office din, wannan ita kadaice daman mu ta karshe, kada muyi wasa da ita.” Kai Jannart ta jinjina kana asanyaye tace. “To.” Knocking kofar Salman yayi, inda Dr Sulaiman dake zaune akan wata hamshakiyar kujera ya bada izinin shigowa. Hakanne kuwa yasa suka kutsa Kai suka shiga bakinsu d’auke da sallama. Amsa musu sallaman Sulaiman yayi, tare da dago kansa ya kallesu. D’an Kallon juna suka tsayayi na tsawon sakanni, kafun daga bisani Dr.Sulaiman din yace. “Bismillah’nku.” Ya kare maganan yana meyi musu nuni da wasu kujeru guda biyu dake gabansa. Yayinda kuma acikin mintuna kadan na Kallon daya musu, ya fahimci cewar sudin ba marassa lafiya bane. Zama sukayi akan kujerun daya nuna musu d’in, Salman ne ya mik’awa Sulaiman din hannu suka gaisa, Yayinda ita kuma Jannart ta gaidashi da sassanyar muryarta, wanda har hakan yasa shi kasa jurewa saida ya dago ya sake Kallon ta, Yayinda azuciyarsa yake mamakin jin ta gaishe shi da Hausa, domin sam baiyi mata Kallon y’ar Nigeria kuma maijin Hausa ba, kasancewar yanayin kamannin ta da kuma shigarta da tsarinta dabanne, bawai irin normal mata da kowa ya sani bane, ita din akwai abu na musamman atattare da ita, wanda kowanni irin Namiji idan ya kalleta saiya gane hakan. “Meke tafe daku? Ko kuma patient kuka kawo?.” Salaiman ya tambaya. Jin hakan ne yasa Salman d’an gyara zama, tare da fuskarta Sulaiman d’in, kana atausashe yace. “Sunana Salman Aliyu, wannan kuma abokiyar aikina ce sunanta Jannart Idi Sale Dakata, Mu y’an Jarida ne, ma’aikata Tashar Arewa24.” ID Card d’insu suka zaro tare da nunawa Salaiman daya zuba musu ido. Salman ne ya cigaba da cewa. “Munzo nanne bisa dogaro da kuma fatan, dacewar samun ganin Dr.Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, Dan Allah Dr. Idan akwai taimakon da zakayi mana, ka taimaka muganshi, wallahi ganin nasa nada matuk’ar muhimmmanci, musamman ga Jannart.” Ajiyar zuciya Sulaiman ya sauke, tare da maida hankalinsa ga Jannart, domin kuwa idan har abunda tunaninsa ya basa gaskiya ne, to Lallai ya kamata ace ya taimaka musu. Domin ya raya aransa cewa aiki aka basu domin su tattauna da Dr.Rayyern d’in. Zamansa ya gyara kana anutse yace. “Babu damuwa tunda dai harkunzo nan Insha Allah zaku gansa, duk da cewar ayanzu baya cikin hospital d’in, amma Ina da tabbacin inda zaku sameshi, saidai kuma ganin nasa ba shine ba, dan Ina da tabbacin ba lallaine Dr. Rayyern ya amince kuyi hira dashi ba, saboda aduk k’asarnan babu wani gidan Jarida daya tab’a amincewa sukayi hira dashi.” Idanu Jannart ta d’an lumshe ahankali, Yayinda ajikinta takejin Wannan shine last chance dinta, akasin haka kuwa zata iya rasa aikinta, wanda kuma shine ke sata acikin farinciki. D’an cije labb’an bakinta tayi, kana cikin siririyar muryarta tace. “Please Dr. I need your help please!! Banason nayi losing job d’ina!!!” Takai k’arshen maganan muryarta araunane. Wanda hakan yasa Dr.Sulaiman Jin tausayin yarinyar, saidai kuma har acikin zuciyarsa yayi mamakin, Jin tace bataso ta rasa aikinta. Domin yasan kamarta dinnan ba ace daga gidan talakawa ta fito ba, Sam Kwata-kwata ma batayi kama da hakan ba bare kuma waye bai san sunan mahaifintaba Alhaji idi Saleh Dakata. Sake gyara zamansa yayi, tare da cewa. “Badamuwa zan taimaka muku Insha Allah, yau Wednessday kuma duk ranan wednessday at this time Dr. Rayyern yakan je wajen wasan Polo, ba kuma ya barin wajen sai 5 na yamma, saboda haka zan baku Andreas din wajen, zakuma ku iya zuwa kusa meshi. Wani irin sanyi Jannart taji acikin zuciyarta, Yayinda Salman kuwa yayiwa Dr.Sulaiman din Godiya. Shikuwa Dr. Sulaiman a paper ya rubuta musu adress din wajen, tare kuma da yi musu fatan nasara. Godiya sosai sukayi masa kafun sukayi masa sallama, cikin hanzari suka fito daga cikin asibitin. Direct wajen da motar Salman din ke fake suka nufa. Suna shiga kuwa ya tada motar suka nufi wajen buga wasan Polo’n kaitsaye. Tafiyar da bata wuce ta 20mn sukayi ba, sai gasu abakin kofar babban mashigar wajen wasan Polo’n da yake duka a unguwa ɗaya ce. Bayan kuma Salman yayi parking motar ne suka fito, direct mashigan wajen suka nufa. Amma sai guard din dake tsaron wajen suka dakatar dasu, had’e da cewa bazasu shiga ba, anyi clossing wajen na two hours, suje anjima su dawo. Rau-rau Jannart tayi da ido, Yayinda Salman kuwa ya zaro ID card d’insa ya nuna musu, cikin sanin makamar aikinsa kuma yace. “Mu y’an Jarida ne, ankuma tabbatar mana da cewar mutumin da muke nema yana cikin wajen nan, please dan Allah kubari mugansa, abune na gaggawa.” Dan Kallon juna guard din sukayi, kaman zasu hanasu kuma sai suka matsa musu alaman su shige. Aikuwa wani irin sanyi Jannart taji zuciyarta tayi, cikin sauri kuwa suka sakai suka wuce cikin wajen. Y’an tsirarun mutanen dake wajen suka soma wuce wa, ganin kuma kamar babu alaman yalwan mutane awajenne yasa sukayi tsaya, saboda su kansu basu San ta Ina zasu fara nemansa ba. Jannart dinne ta kalli Salman kana zuciyarta akarye tace. “Anya kuwa Salman kana ga zamu sameshi anan wajen?” Shiru Salman din yayi, alamun nazari dai-dai lokacin kuwa wani ma’aikacin wajen yazo gilmawa ta gabansu. Salman dinne ya tare mutumin, tare da cewa. “Dan Allah Malam muna tambaya ne,". "Allah yasa na sani." Ya basu amsa yana kallon Jannart. Numfashin gajiya Salman ya sauƙe tare da cewa. "Please Dr. Rayyern Basheer Mainasara muke nema.” Idanu sauran ma’aikatan wajen da sukaji abunda Salman din ya fada suka zuba musu. Shikuwa wanda Salman din ya tambaya, kansa ya girgiza cike da mamaki kuma yace. “Dr. Rayyern Bashir Mai-nasara kuma anan wajen? gaskiya bana tunanin hakan, saboda muma bamu sanshi ba, sunansa kawai dai mukeji, amma dama yana zuwa nan dinne.” Baki Jannart ta cije tare da sanya hannayenta ta kama waist dinta. Cike da takaici tace. “Again na sake rasa damata.” “Calm down Jannart, mu k’arasa can cikin wajen mu duba ko zamu dace.” Salman ya ce mata. Fuskarta ta kwab’e saboda zuwa yanzu ta fara gajiya da gantalin neman mutumin tunda shi ba kuɗi bane. Amma da yake ta San wannan din shine last hope dinta, hakan yasa tabi bayan Salman suka shige cikin inda ake gudanar da asalin wasan Polo din. A dai-dai lokacin kuwa Rayyern yayi nisa acikin wasan nasa, sai sukuwa yakeyi akan doki cike da k’warewa da jin daɗin yanayin wurin shiru ba hayani ba mai takura mishi. Yayinda kuma ya kasance shi kad’ai ne awajen yake sashi karsashi. D’an shigowa su Jannart da Salman sukayi Cikin wajen, Saidai kuma ganin da sukayi babu kowa awajenne yasa Jannart jingina bayanta da jikin wani k’arfe. Akasalance tace. “Salman zuwa yanzu Tabbas inaji ajikina cewar na kusa rasa aikina, wannan ɗan is ɗin mutumin ba saukin ganine dashi ba, kalli wajen nan fa babu kowa sai wancan mutumin daya bamu baya yana ta sukuwa akan doki shima ɗaya kamar mara aikin yi.” Takai karshen maganan nata tana me Kallon bayan Dr Rayyern, da yake nesa dasu sosai. Dan kallonta Salman yayi cikin kuma son k’arfafa mata guiwa yace. “Karki damu Jannart Insha Allah zamu hadu dashi, Yanzu dai mukarasa wajen wancan mutumin sai mu tambayeshi koya San wani abu dangane da wanda muke nema.” Still fuskarta ta kwab’e tare da cewa. “shikenan muje.” Hakan kuwa akayi inda suka k’arasa shiga can cikin wajen wasan dake malale da koriyar ciyawa mai cike da damshi. Suna kara kusantan cikin wurin wasanne kuwa Rayyern din ya juyo da akalar dokinsa. Sai-dai kuma Sam baisauke idanunsa akansu ba. Idanu gaba dayansu suka zazzaro, Yayinda Jannart kuwa cike da mamaki tadan matsa bayan Salman. Tana fadin “Laaa Salman wannan mutumin nefa da na fasawa waya a airport, wayyo Allah Salman nikam kazo mu gudu, tun kafun ma ya ganmu.” Kai Salman din ya girgiza tare da cewa. “Mu gudu kuma Jannart? saikace marasa gskiya muje dai ki bashi hakuri dama ai aranar baki bashi hakuri ba, daga ganinsa ma Babban mutum ne watakila ma zai iya taimaka mana muga Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din.” Fiki-fiki tayi da idanunta, kana adan tsorace tace. “Shikenan muje.” Nanfa suka nufi wajen Rayyern d’in. Dai-dai lokacin kuwa Rayyern dayake matuk’ar gudu akan doki, batare daya d’ago ko waiwaye ba ya taho aguje. Kaitsaye kuma direct inda su Jannart d’in ke tsaye ya nufa. Gadan gadan. Su Jannart din kuwa kansu basu ankar ba, saida dokin ya kusan zuwa gab dasu. Wani irin k’ara mai cike da tsoro da firgici Jannart ta saka da karfi, tare kuma da daura hannayenta akanta ta rumtse Idanunta k’am, domin ta gama sadak’arwa akan cewar dokin ya nuk’urk’usheta ma angama lokaci ɗaya numfashin ta ya fara fizgan firgici. Domin hatta Salman dake gefenta shima yayi surrender. Rayyern kuwa Sam bai Ankara ba saida ihun Jannart din ya shiga dodon kunnensa, wanda hakan yasa cikin sauri ya dago kansa. Ganin yana gab da bi ta kansu ne, yasashi saurin. Damƙe igiyar linzamin dokin da ƙarfi ya tsayar dashi cak. Saboda ganin macen da yayi agabansa ne kuma ya sashi dirowa daga saman dokin. Bayan ya juyashi. Wani irin dogon tsaki yaja. Tare da Kallon Salman wanda keta sauk’e ajiyar zuciya, kana ya watsawa Jannart din dake gabansa wani kallon da yasa cikinta ya murda ya haɗe da numfashin dake sauya salon fita da shiga. Cikin tsuke fuska yace. “Bakwa ganine, yanzu idan da nabi takanku fa?” “Kayi hakuri dan Allah!” Salman ya fad’a asanyaye. Itakuwa Jannart sai ayanzu ta bud’e idanunta, Yayinda gaba daya jikinta ke kakkarwa. Hannu tasa ta dafe ƙirjinta. Rayyern kuwa y’ar gajerar tsaki yaja, batare kuma daya sake ce musu komai ba ya juya ya nufi inda kayayyakinsa suke. Yana zuwa kuwa ya zauna akan wata kujerar silver mai daukar mutun uku, Sunkuyowa yayi tare da bud’e jakan daya shigo da ita ya zaro bottle water, b’alle murfin goran yayi, kana ya soma zubawa akan tarin sumar dake kansa wanda yake jin zufa na tsastsafo mishi. Jin da yayi baisamu gamsuwa bane kuma yasashi karkad’a gashin kannasa dan yadda ruwan zai taɓa fatar kansa, wanda hakan yasa har ruwan dake kan nasa ya watsu akan fuskar Jannart. Salman dake tsaye kuwa dan matsowa yayi, tare da gaishe da Rayyern d’in. Batare kuma daya dago ba ya amsawa Salman d’in atakaice. Idanu Salman yayiwa Rayyern dake tsaye, alaman ta gaishe shi. D’an k’aramin bakinta ta turo gaba tare dasa hannunta ta goge ruwan daya watsa mata, kana asanyaye tace. “Ina wuni.” Shiru yayi bai amsa taba, tare dayin kamar ma baijita ba. “Ina wuni.” Jannart d’in ta sake fad’a akaro na biyu. still shiru yasakeyi kamar baijita ba. “Kibashi hakuri.” Salman dake tsaye ya fada kasa-kasa. Karamin bakinta ta sake turowa, cikin kuma wata irin murya mai kama da shagwab’a, sakalci, sanyi da kuma tsoro tace. “Kayi hakuri please, ranan nayi maka b’arna amma bada sanina nayi hakan ba, Dan Allah da Manzonsa kayi hakuri.” Idanunsa yadan lumshe saboda jin ta had’asa da sunan Allah da Manzonsa ne kuma, yasashi gyaɗa mata kai alaman yayi. “Nagode.” Ta fad’a asanyaye. Shikuwa Salman ganin hakanne ya sashi dan matsowa, cikin neman alfarma yace. “Dan Allah ranka ya dad’e tambaya mukeyi.” D’ago Kai Rayyern din yayi ya kalli Salman din afakaice. Batare kuma dayace komai ba ya maida kansa k’asa tare da ɗaukan ɗan karamin towel ɗin dake gefe ya fara goge suman kanshi zuwa wuyanshi da fuskarshi da sajenshi da ruwan ya jiƙa. Salman kuwa ganin hakanne yasashi Kallon Jannart, wanda gaba d’aya mood dinta ya sanja,tun lokaci da taga kamar dokin zai takesu ta soma sakin wani irin numfashi sama-sama a hankali. Wanda da dukkan alama kuma tsoritan da tayi dazunne yakeson tayar mata da ciwon ta. Sanin yanda ciwon keyi mata idan ya tashi ne kuma yasa, Salman din cewa. “Subahanallah Jannart ciwonki ko?.” Kai ta gyaɗa mishi cikin jawo ajiyan zuciya da take son yi. Cikin kula ya nuna mata gefen Rayyern dan babu wata kujerar a nan kusa dasu. "Maza ga waje ki zauna.” Ya kare maganan yana meyi mata Nuni da d’an gefen Rayyern, wanda kuma dama wajen zaman daya rage din bai wuce na zaman mutum daya ba sabida ya ajiye tarkacensa a wajan zaman mutun ɗaya gashi kuma a ɗaya wojen. Jannart kuwa kasancewar dama ta gaji da tsayuwa kuma ga numfashin ta dake fizga ne yasa, batare da ta musa ba ta zauna awajen sanin in ta zauna zai iya dai-dai-ta. Shikuwa Salman ƙara matsosu yayi. Tare da sake maimaita maganarsa ta dazu. “Dan Allah ranka ya dad’e tambaya mukeyi.” “Inaji.” Rayyern din ya fada agajarce, nan ma saboda yaji Salman din ya hadashi da Allah ne. "Dan Allah wani mutum muke nema". Uhum ya kuma cewa a taƙaice. Gyara tsayuwa Salman yayi tare da cewa. " Sunan shi Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara. Shi muke nema, munje Hospital d’insa ne aka tabbatar mana da cewa Lallai-Lallai yana nan, shine muke tambaya dan Allah koka sanshi?” Ad’an fakaice Rayyern din ya kalli Salman, saidai kuma cikin halin nuna ko inkula yace. “Meyasa kuke nemanshi me zai muku? Wa yace muku yana nan?.” Jannart dake dan haki ne taja ajiyan zuciya ta fizogishi da ɗan ƙarfi kana tace. “Mitssss mutun sai rashin gsky, gaba ɗaya ya wahal damu." Ta wutsiyar idonshi ya ɗan kalleta a fizge. Ita kuwa ci ga da cewa tayi. "Nemansa kawai mukeyi, wallahi daga yanzu kuma ni nagaji, Dan bazan zauna inyi ta neman wani can ƙato baƙi mummuna mai ƙaton tumbi ba dan yayi kuɗi yana jin kansa waya masan TUBALI kuɗin nashi ko na haram ne shiyasa yake tsoron yin ido huɗu damu ƴan jaridu. Kada ya gaza amsa mana tambayoyinmu." Numfashin ta fesar a hankali jin ya dai-dai ta. Salman nata jujjuya mata kai ina bata ganiba bare tasawa bakinta linzamin. Tsaki ta ɗan ja tare da ci gaba da cewa. "Mutumin nan ya wahalar damu sosai, na farko dai shiba kudi ba, amma na lura kudi yafi saukin samu akanshi.” Alama Salman ya mata akan tayi shiru, da yin gyaran murya. hakanne kuwa yasa tayi shirun. Shikuwa Rayyern tunda ta fara maganan yake kallonta ta wutsiyar idanunsa baki cai-cai. Salman kuwa gyara tsayuwarsa yayi, tare da fadin. “Mu yan jarida ne kuma ma’aikatan tashar Arewa24, munzo nanne domin samun daman yin hira dashi, Lallai kuma muna da buk’atar ganinsa. Domin rashin samun tattaunawa dashi ɗin, dai-dai yake da rasa aikin mu.” Fuska Rayyern din yadan tab’e tare da cewa. “Uhummm.” Atakaice. Jin hakanne kuma yasa jikin Salman yin sanyi, still cikin yanayin dake bayyana damuwarsa yace. “Dan Allah In dai kasan hanyar da zanbi wajen ganinsa ka taimaka min, Banason rasa aikina, inason aikina sosai, Dan Allah Idan ka sanshi, ko kuma kasan inda zan sameshi ka fad’amin, domin da wannan aikin kad’ai na dogara, dashi ne kuma nake ciyar da iyalaina da iyayena, dan Allah ka taimaka kada in rasa aikina.” Tabbas Salman ya karyo lagonsa tunda ya hadashi da Allah da kuma nuna masa aikin shine mafogararsa, Idanunsa yadan lumshe ahankali, batare kuma daya kalli daya daga cikinsu ba yace. “Naji badamuwa amma dai yanzu kam bayanan, Zan gaya masa idan ya amince shikenan, zan kawoshi har cikin tashan Arewa24 din kuyi mishi duk tambayar da kukeso.” Farinciki da tsananin jindadi ne ya lullub’e cikin zuciyar Jannart da Salman. Cikin bayyana zallan jin dadi Salman yace. “Mungode sosai ranka ya dad’e, mungode kwarai, saidai amma dama ka sanshi ne?” Kansa ya jinjina tare da cewa. “Eh nasanshi uban gidanane zan gaya masa Insha Allah kuma zaizo zan roƙeshi in gaya masa uzurinka bisa tausayawarsa kan kada ka rasa aikinka da kake kula da ilanka zaizo in Sha Allah.” Murmushi Jannart dake gefe tayi, tare da lumshe idanunta saboda wani irin sanyi da taji acikin zuciyarta sai kuma ta ɗan gyara zamanta. Shikuwa Salman cikin tsananin jin daɗi yace. “Sir! Nagode! Nagode!! sosai!!! Dan Allah kayi mishi magana, ni kuma zan tsumayeka har zuwa nan da y’an wasu kwanaki, wallahi Banason rasa aikina yau kuma saura kwana takwas za'ayi hirar dashi ranar Alhamis na sama.” Kai Rayyern din ya jinjina, tare da sake cewa. “Insha Allah zaizo.” “Ka tabbatar zaizo?” Jannart da nutsuwa ya dan fara sauka azuciyarta ta fad’a. Dan juyawa yayi ya watsa mata harara, cikin zuciyarsa kuwa cewa yayi. “Oho bansani ba shegen baki.” Salman da farinciki ya cika zuciyarsa kuwa, cewa yayi. “Mungode sosai amma dan Allah in ba matsala ka bamu numbern ka saboda idan zaizo din musani.” Kansa yadan girgiza, cikin kuma rashin sabonsa da yawan magana yace. “No kai dai ka bani taka numbern.” To Salman yace Cikin gaggawa kuma ya bashi numbernsa. Mikewa tsaye yayi fuskarsa cike da farinciki yace. “Alhamdulillah Jannart taso mutafi Insha Allah yanzu kam na samu full confidence.” Yayi maganar yana me soma tafiya, saboda tsananin farincikin da yake ciki kuwa bai majira Jananrt dinba. Jannart kuwa ganin Salman din ya soma tafiya ne yasa ta mik’ewa tsaye itama. Tashin nata kuwa yayi dai-dai da juyowan Rayyern inda ya sauke idanunsa Akan bayanta. Da sauri ya rumtse idanunshi da ƙarfi tare da kame jikinsa sabida yadda yaji tsikar jikinshi na mimmiƙewa yana tashi tsaye. Sabida a bunda ya gani ajikinta. Yadda yaji tsikar jikinshi na tashi ne ya kuma sashi buɗe idanunsa. Damatsan hannunsa ya kalla gaba ɗaya tattausan gargasar jikinsa ta miƙe tsaye. Ita kuwa Jannart taku ta farayi da nufin bin bayan Salman wanda haka yasa ta ƙara matsowa gabanshi tana takun dake juya kyawawan mazaunanta. Fuskarshi ya kuma yamutsawa. Tare da saurin kawar da kansa gefe. “Meye haka?” Ya fad’a azuciyarsa yana mai jin kamar ana tsikarinsa Jannart kuwa da batasan komai ba, ahankali ta soma dan takawa. "Ta yaya mace zata kasa sanin ranakun al'adar ta? Ko ta kasa kimtsa kanta har ya fito ya ɓata mata sutura?". Yayiwa kansa tambayoyin a jere. "Miteeeew". Ya kuma jan gajeren tsaki. "Daga nan zuwa parking lot mutun nawa zata sa suga jininta, maza nawa zasu ganta a haka, yanzu ita in an barta wai mai hankali ce ko? Waɗanne irin iyayene gareta da zasu barta kara zube da irin wannan shigar, na tabbatar da suturarmu ta hausa fulani tasa baza'a gane lalacewar kayan jikinta da wuriba kamar wannan tsukekken farin wondon pallozo ɗin ko ya ɓata mata jiki hijabinta zai kareta." Yayi kalaman a saman harshensa. A hankali ya ɗan juyo ya kalleta tana mai ci gaba da tafiya. "Ko ba komai musulmace yana da kyau ta suturce kanta". Ya faɗa yana kallon yadda take jujjuyawa tamkar Wahainiya. Sai-dai bai wuce taku goma tayi ba zuwa sha biyu. Taji muryarsa ta ratsa dodon kunnenta. Inda yace “Stop.” Cikin wata irin kakkauran murya. Aikuwa cak ta tsaya saidai kuma Sam ta kasa juyawa ta kalleshi. Shikuwa Rayyern fuskarsa ya sake had’ewa, tare da yamutsaawa dan ji yake tamkar zaiyi amai kana ahankali ya juyo ya kalli alkyabbar shi dayake gefenshi. A hankali yasa hannunshin ya d’auki alkyabban. Ya tashi tsaye kana ya fara taku a nitse. Har lau bata juyoba kuma bataci gaba da tafiya ba. Salman kuwa juyowa yayi ya zuba musu ido. Kauda kansa gefe yayi lokacin daya kara taku ɗaya ya iso kusa da Jannart ɗin. Ƙara matsowa yayi kusa da ita yana mai ware alkyabbar. Kanshi ya ɗan ronkofar cikin yamutsa fuska yace. “Duk wata Macen da tasan ciwon kanta, bata yawo a haka kamar yanda ke kike yi, sannan mata da yawa suna sirranta kansu, amma ke kina bayyana kazantarki in kika sani nayi amai bazan yafeba.” Cike da mamaki ta ɗan juyo yana kallonshi. Hakan ya zama kamar irin hirar masoyane irin ana kallon juna nan. Wani saurayi ne dake can ta bayane yana kallonsu ta cikin raga, Ya zaro wayarsa da sauri ya fara ɗaukar su hoto, domin ya gano ƙanwar Junaidu ce. Shi kuwa Dr Rayyern Mai-nasara harara ya watsa mata tare da cewa. "Mitssssss Ni ki dena kallona ko in tsokale idanun". Ya fad’i maganar yana me zagayeta tare da dago alkyabban ya d’aura mata akan K...! Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻‍🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR) Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza. kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻‍🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki. Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻 *By* *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 13 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne* *Littafin TUBALI na kuɗine ki biya kafin ki karanta cikin salama da aminci special Group 1k ƙaramin group 500 ne kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276 in Kuma baki da halin turawa ta account sai ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp 09097853276* Fawal beauty parlor sunai muku albashir da bude gidan Mata wato kigyara da kanki👩🏻‍🦰 da cewa suna gabatar da aiki na zamani kamar su gyaran jiki, spa kenan gyaran fuska wato facial,gyaran Kai, hair style , gyaran kafa pedicure,gyaran hannaye, manicure kitso,lalle ja da bakki,ba'a barsu abayaba suna saida kayan gyaran aure, turaruka,man shafawa, suna kwalliya wato makeup,turaren wuta, humrah,kulaccham dama abunda Baku sanshiba wato maida tsohuwa yarinya akankanin lokaci😄iya kudinka iya shagalinka💃kudai ku hanzarta zuwa ga wannan gida na mata zallah (FAWaL BEAUTY PARLOR) Address: Main gate na fire service jimeta, opp sixty plaza. kada kubari abaku labari😍 munai muku maraba a koda yaushe Mata yan kwalisa mace sai da gyara , yar uwa bora ba sunanki kizama mowar mai🏨 da taimakon FAWAL BEAUTY PARLOR 👩🏻‍🦰da kudinki qalilan kifita sab abunki ki baza kamci mai kama jiki. Gamai buka contact CEO FAWaL BEAUTY PARLOR kan 09033901035 or 08078809930 sai kunzo, our time services from 8:am to 7pm, Monday to Saturday/ Sunday 10am to 6pm🪞🎁🛒🛍️🤝🏻 Yayinda acikin ranta take fata da kuma burin ganin auren d’an nata, Tabbas tana matuk’ar son ace mata Rayyern dinnata yayi aure, domin kuwa ko babu komai zai samu macen da zata kula dashi, Wanda zata jib’anci duk wani al’amuransa, kama daga ci da sha zuwa farin cikinsa kula mishi da tsabtan muhalinsa ko Ramadan ma ya huta. Sai-dai kuma amma ya zata yi, tunda duk sun fahimci cewar ba son auren yake ba, baya shiga harkar mata, balle harsu saka ran cewar watarana zai samu wacce zata yi mishi. Ido ta zuwa Ramadan wanda kiran wayarsa da akayi yasa ya miƙe ya nufi Dinning area, bisa kujera ya zauna. Bisa alamu duk. Raihana ce ta kirashi budurwarshi. Rayyern kuwa yana isa cikin bedroom din, kayan jikinsa ya rage tare da shigewa cikin bathroom ya sakarwa kansa ruwa. Idanunsa ya lumshe adai-dai lokacin da yaji Sauk’an Sassayan ruwan showern akan fatar jikinsa. Haka yakejin wani irin nutsuwa na musamman na sauk’ar masa. Ahankali kuma yakejin duk tarin gajiyar da yayi yana sauka. Atsanake ya kammala wankan nasa, inda ya fito daga shi sai towel dake daure a kugunsa, ad’ayan hannun nasa kuwa mini towel ne Wanda yake tsane jikinsa dashi. Bayan ya kammala ne kuma ya Shafawa jikinsa wani had’add’en mai, tare da men spray mai dadin kamshi. Sabin riga da wandon da ya ciro daga cikin drawer d’insa ya sa. A hankali ya fito dan sauƙa ƙasa, coffee yake so ya ɗan sha. Yana fita falo kuwa ya samu Abba da Ramadan a tsakiyar falon da alamun mgnar Aure Ramadan yakeyiwa Abba. Shi kuwa Abba idanu kawai ya zubawa Ramadan yana kallonsa, ya sani a zatonsu bai damu da mgnar auren Rayyern bane. Shi kuwa yasan sunada babban buri da manufa da shi yakeso yaga Rayyern ya cimmawa, so ganin bai damu da harkar mata bane yasa ya zuba mishi ido, tunda shi nuna musu yake baima san me akeyi da maceba shi kanshi yasan aiyukan daya ɗaurawa Rayyern sun mishi yawa sunfi ƙarfin shekarunsa kawai ƙarfin hali ne da ƙwazo da jarunta yasa yake iya leading komai yadda ya kamata, amman ya rasa lokacin kansa, yana son ya sashi ya saki aikin asibitin ya fuskanci kasuwanci su, to kuma yasan likitancin shine burinsa badon hakaba ai da sai ya bawa Ramadan sashin asibitin duk da dai yanzuma shi bai cika zuwaba. A hankali ya ƙara so kusa dasu. Ganin haka ne yasa suma suka miƙe suka karasa kan dining table danyin dinner. Shidai Rayyern kamar kullum baiwani ci abincin kirki ba, ya tashi tare dayi musu sallama ya wuce side d’insa. Yana shiga kuwa ya murzawa kofar tasa key. Toilet ya koma ya sake dauro alwala, bayan ya fito ne kuma ya sanja kayan jikinsa izuwa payjamas mararsa nauyi. Wata yar jaka da yake ajiyan chocolate d’insa ya dauko, tare da bud’e cikin jakan ya dauki babban ledan chocolate na milka & oreo, bayan ya Bare ledan ne kuma yasa chocolate din abakinsa, tare dayin switchoff na wutan dakin ya kwanta. D’an mirginawa yayi, kana ya dauki wayarsa dake aje akan gadon. Sak’onnin Email da ake turo masa ya shiga dubawa atsanake, time to time kuma yake lumshe ido saboda yanda yake jin dadi da kuma zakin chocolate din na game bakinsa. Ya dauki sama da 30minute kuwa yana duba sakonnin, inda yake replies na wasu sakonnin da suka zama dole, sauran sakonnin kuwa da basu da buƙatar amsa sharewa yayi tare da kashe datansa ya ajiye wayar. Yana gama shanye chocolate din nasa kuwa, ya daura kansa akan pillow tare da jawo blanket ya rufawa jikinsa. Addu’an kwanciya bacci yayi, kamar kuma yanda ya saba yi akowacce rana, haka yau dinma Yana me ambaton sunan Allah bacci ya daukesa. 10:30 pm. Jannart. Sake had’e jikinta waje d’aya tayi, tare da rungume dan k’aramin pillown dake Manne akirjinta. Ak’alla yanzu kusan mintuna 20 kenan da takeson bacci ya dauketa amma ya kasa, duk yanda takai ga rumtse Idanunta kuwa, To wasu kalan tunani ne ke bijurowa cikin k’wak’walwarta. Yayinda ƙamshin turaren dake fita ajikinta Yana me Ratsa cikin hancinta ya hana ta sakat. Akasalance kuma cikin yanayin shagwab’a takai hannun ta dake kamshin turaren zuwa kan hancinta, Sam batasan taya akayi kamshin dake jikin al'kyabban nasa ya kama jikinta ba har hakaba. Gashi asanadiyar kamshin gaba daya ta kasa bacci, Wanda kuma batasan dalilin hakan ba. Ajikinta takejin wani iri aduk sanda kamshin turaren nasa ya daki hancinta, har wanka tayi wai ko zata daina jin kamshin amma babu wani abu daya sanja. “Oh Allah wannan wani irin jarababben kamshi ne haka daya kasa barin jikina?, Wani irin kamshi ne da shakansa ke haifar min da bugan zuciya, Yah Allah nidai kasa nayi bacci yanzu, Dan wallahi nagaji, daga saka al-kyabba kawai sai kamshin mai al'kyabban ya manne min.” Ta kai karshen maganan tana me sake kankame jikinta waje daya. Tare kuma da rumtse Idanunta da karfi, acewarta wai ko bacci zaizo ya dauketa. Domin ita kanta ta kasa tantance hakikanin abunda kamshin ke bata, nutsuwa ne ko akasin haka. Sai-dai koma meye tayi imani cewar kamshin nada matukar daɗi shaƙa da sanyaya rai . Haka kuwa ta dinga juyi akan gadon nata, har sai wajajen 11 pm kafun bacci ya dauketa. *Washegari.* Kamar yanda ya saba kowacce rana, haka yau dinma ta kasance masa. Saidai kuma kwalliyar tasa tayau ta banbanta dana sauran ranaku. Saboda kalan suit din nasa nayau Maroon ne, sai kuma milk colour long sleeve wacce ta kasance aciki. Yayinda ya saka wa kafansa wasu tsadaddun takalma masu matukar kyau da daukar hankali. Yayi kyau matuka, musamman ga fuskarsa, Domin kuwa Lallausan bakin sajensa ya kwanta lub, haka ma gargasan saman idanu dana giran sa masu daukar hankali. Agogon rolex daya daura akan tsintsiyar hannunsa ne kuma ya k’ara bayyana kyaun adon nasa. Hakika Rayyern kyakkyawan matashi ne Wanda ya hada abubuwan so dana burgewa, komai nasa na dabanne, shiyasa abune mawuyaci Namiji ko Mace suyi mishi kallo daya su dauke kai. Ahankali yake saukowa daga kan steps din falon, Yayinda gaba daya Rabin hankalinsa ke ga agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa yana Kallon lokaci. Abba Mamy da kuma Ramadan da suke zaune akan dining table ne duk suka d’ago suka kalleshi. Abban ne kuma ya danyi gyaran murya, tare da cewa. “Rayyern agogo sarkin aiki ka fito.” Jin abunda Abban ya fad’a ne kuma yasa shi ɗan lumshe ido tare da longobar da kai bisa kafarsa. Cikin kuma yanayin dake bayyana tsananin kaunar iyayen nasa yace. “Abba Mamy barkanku da safiya.” “Yauwa barka dai Rayyern ka fito ko, dama yanzu nake da shirin kiranka, Domin tun dazu na gama breakfast kuma naga yau baka sauko da wuri ba, yanzu fa wajen 8 ake nema.” Cewar Mamy dake kokarin hadawa Ramadan tea. “Eyyah Mamy yau ba hospital zanje ba shiyasa ban sauko da wuri ba, inason naje na duba aikin company’n mu da ake ginawa ne, tun jiya engines din da nayi order a us suka iso, To yau inaso naje naga ya yanayin aikin yake tafiya, Domin na fiso daga ansa engines din abude company’n saboda mutane su amfana tunda an gama komai na gini haɗa enginer's ɗin ne kawai ya rage kuma yau za'a fara.” D’an tsagaitawa da maganan nasa yayi, tare dajan kujera ya zauna. Cikin sanyi kuma yaci gaba da cewa. “Mamy da yawan matasa acikin Nigeria’n nan sunyi karatu, amma suna fama da matsalan rashin samun aikinyi, hakan kuwa shi yake sa wasunsu su shiga aikata abunda bai dace ba, yana da kyau ka inganta rayuwar na kasa dakai, da kuma mutanen dake neman taimako, wannan dalilin yasa zan d’ebi ma’aikata da yawa na zuba su acikin company’n saboda su samu hanyar da zasu na cin abinci da kuma biyan buk’atunsu ko Abbana?.” Kai Abba da Mamy harma da Ramadan suka jinjina, cike kuma da tsananin gamsuwa Abba yace. “Duk wani tunaninka dai-dai ne Rayyern, wannan yasa akoda yaushe nake alfahari dakai, Allah ya dafa muku akan duk wani abu da kukeso ku cimma kaida d’an uwanka.” Da “Ameen.” Suka amsa su dukansu. Nanfa Mamy ta had’a masa tea da soyayyen k’wai hadi plaintain yaci. Bayan ya kammala ne kuma yayiwa iyayen nasa sallama, inda shida Ramadan suka fito atare. Bayan sun shiga motocinsu ne kuma Baba Maud’o ya taso zai bud’e musu gate. Da sauri Rayyern ya kira Hadi yace ya buɗe musu gate. Toh yace kana ya buɗe musu. nanfa kowa yayi hanyarsa, inda Ramadan ya nufi hospital dinnasu, shi kuwa Rayyern kaitsaye ya wuce inda ake ginin new company d’in. Adai-dai lokacin daya mik’i titi ne kuma ya maida hankalinsa ga tukin da yakeyi. Hakanan kuma yaji ajikinsa tamkar akwai wani abu dake faruwa. Kansa yad’an d’aga Ahankali ya kalli mirror. Karab kuwa idanunsa suka Sauk’a akan motar dake biye dashi abaya. Idanunsa yadan kankance tare da maida kallonsa ga numbern dake jikin motar. Wani irin murmushi yayi, a lokacin daya gane cewar motar da take bibiyarsa daren jiyane ta biyosa yau ma. Kansa yadan jinjina, still ba tare da tsoro ko fargaban komai ba ya ci gaba da tukin, saidai lokaci zuwa lokaci yakan dago kansa ya kalli motar dake bibiyartasa ta cikin mirror. Adai-dai wannan lokacin kuwa a gidan su Jannart gaba dayansu zaune suke akan babban dining area’n da aka kawatasa da abubuwan burgewa. Dady Momy Abdull da kuma Jannart ne kecin abinci, Yayinda shi kuwa Junaid gaba daya hankalinsa ya maidashi ne ga Jannart. Da yake watsa mata wani irin kallo, mai kama da na kiyayya da kuma tsananin jin haushi. Ita kuwa Jannart lura da tayi, da irin Kallon da Yayan nata ke watsa mata ne yasa ta kasa koda d’ago kanta. Badan kuma tanajin yunwa ba haka take ta tura abincin acikin cikinta. Junaid kuwa tsaida idanunsa da yayi akan d’an karamin bakinta dake tauna abinci ne, yasashi sakin kwafa. Tare da cije labbansa, kana acikin zuciyarsa yace. “Wallahi nayi rantsuwa duk ranan dana kama yarinyar nan ahanuna, bazan kyaleta ba sainaga bata numfashi, ko mutuwa zata yi kuwa bandamu ba saina sauke duk wani abunda nakeji, shegiyar yarinya mai kama da aljanu, kullum wutar sha'awarta take huramin ajikina, wutar kuma da har yau na kasa kasheta.” Hmmm ya sake yin k’wafa tare da watsa mata hararan, daya sa hanjin cikinta kad’awa. Saurin kawar da kanta gefe tayi, tare da ajiye spoon din dake hannunta. Hakanne kuwa yasa Dady dake ankare da ita, d’agowa ya kalleta tare da cewa. “Jannart kwana biyunnan me yake damunki ne wai, ina lure dake ko abincin kirki kin daina ci.” Jin tambayar da Dadyn yayi mata ne, kuma yasa tadan sunkuyar da idanunta kasa, tare da soma wasa da yatsun hannunta, cikin sanyin daya zamar mata sabo tace. “Babu abunda yake damuna Dady, kawai dai Ina kewar gidan Abba Kabir ne. Dan Allah Dady kabarni naje, nayi maka alk’awarin bazan jima ba zan dawo, Dan Allah...” Ta k’are maganar tana me karyar da wuyanta gefe. Yayinda lokaci daya kuma Idanunta suka cicciko da hawaye. Shiru Daddyn nasu yayi baice komai ba ak’alla har na tsawon mintuna 5. Hakanne kuwa yasa zuciyar Jannart karyewa, saboda tasan abune mai sauki Daddyn ya hana ta zuwa, tunda dama bayan office daya yarje mata zuwa, bai sake yarje mata zuwa ko ina ba. Komai zatayi dole saida izininsa, hatta shopping Idan zatayi dole saida amincewarsa zata je. “Shikenan kije amma kada ki jima, kwata kwata 3hours na baki, Sannan kuma kafarki kafar su Sunday, ban amince ki taka k’afarki a wani waje ba Idan babu su.” Dadyn ya fad’a cikin kakkausar murya. “Nagode Daddy kuma Insha Allah, zan kiyaye.” Ta fad’i hakan cikin farinciki, saboda bata tab’a kawo aranta cewar zai barta ba. Batare kuma da ta jira komai ba ta mike tsaye, tare da nufan dakinta kaitsaye. Inda Junaid ya bita da Kallon takaici kasa-kasa, Domin Sam baiso Daddyn nasu ya bata izinin fita ba. Yaso ace ta zauna agida yaudin, ta yanda zai sake kai Mata Hari, da kuma dana mata tarkon da ba zata tab’a iya tsallakewa ba. Acan b’angaren Rayyern kuwa, duk da yasan cewar ana biye dashi amma tukinsa yake cikin nutsuwa. Ahaka har ya kawo bakin babban katafaren company’n nasa. Wanda asamansa aka rubuta. *MAI-NASARA NIG LTD* An kuma yi rubutunne da manyan haruffa, Wanda komin Nisan inda mutum yake zai iya karantashi. K’aran horn din motar daya danna ne kuma yasa masu gadin babban companyn su biyu suka had’a karfinsu wajen bud’e babban gate din mai matukar girma. Cikin k’warewa ya tura hancin motar tasa cikin companyn, Yayinda yake Kallon motar dake biye dashi abaya, Wanda shigansa Cikin company’n ya sata juyawa ta koma. Wani irin murmushi dake d’auke da ma’anoni daban daban yayi, bayan ya gama daidaita parking ne kuma, ya bud’e murfin motar ya fito. Inda atsanake ya soma karewa babban company’n nasu kallo. Company ne mai girman gaske, Wanda Idan mutum yace zai zagaye duka cikinsa, sai ya share sama da awa biyar yana yawo bai isa karshen saba, Domin kuwa hawa hawa har bakwai akayiwa babban ginin company’n, ko wani hawa kuwa girmansa ya zarce tunanin mutum. Haka kuma company ne da aka k’awatasa da ginin zamani, had’i da shuke shuken flowers masu kyau da burgewa. Tabbas anyiwa company’n tsari mai kyau, da burgewa, Domin duk da girmansa, saida aka k’awata ko ina da abubuwan more rayuwa na zamani. Ahankali yake taka k’afafunsa tare da nufar Cikin company’n yana mai son danne tunanin son sanin menene Tubalin dukiyar mahaifin nasu tabbas bakwai zarginsa yakeba amman yana son sanin tubalin dukiyar, sai dai yasa a ransa tabbas ya kusa tambayan Abbansu. Ganinsa da ma’aikatan wajen suka yi ne kuma, yasa suka dinga rusunawa suna gaishe sa. Inda shi kuma ya dinga amsa musu fuskarsa asake, saidai ba wai sakewa irin Wanda zata saka wasu daga cikinsu su rainashi ko suga zallar saukin kansa ba. Sakewace irin Wanda take bayyana, basu matsayinsu da yayi amatsayinsu na y’an Adam. Domin ko Allah Da kansa yace ya karrama y’an Adam. Duk inda ya wuce kuwa kansa yake jinjinawa, saboda yanda yaga ma’aikatan dake saka engines din na saka komai akan tsari mai inƙanci. Kaitsaye babban katafaren office d’insa dake can sama ya nufa bayan ya gama duba wuraren da ake kafa na'urorin sarrafa shinka yayinda Engineer dake jagoranci aikin ke biye dashi a baya. Yana nunnuna mishi komai kai tsaye Office nashi ya nufa. Wanda already anriga da Anyi setling komai dake cikinsa, ank’awatasa da abubuwa masu kyau da burgewa Office din babbane mai yalwan kayan ƙawa. Koda ya shiga cikin office din suit din dake jikinsa ya zare, tare da zama akan hamshakiyar kujerar da musamman take mallakinsa. Wayarsa dake cikin al'jihunsa ya zaro. Tare da kunnata kaitsaye ya saka numbern wannan motar da acikin kwana biyun take bibiyarsu. Bayansa ya jingina da jikin kujeran, tare kuma da Dan lumshe Idanunsa. “Road Safety.” Ya fad’a cikin sanin makamar inda daya nufa. *Jannart.* Tsaye take agaban dressing mirror dinta, Wanda gabansa ke cike da tarin kayan kwalliya. Yanayin yanda take sanye da towel ajikinta ne kuma, yake bayyana cewar fitowarta daga wanka kenan. Atsanake take shafawa lallausan fatar jikinta mai, Yayinda zuciyarta ke cike da nishadi da kuma zumudin fitar da zatayi yau din. Kasancewar tayi missing din gidan Abba Kabir din sosai. Bayan ta gama shafa mai din ajikinta ne kuma, ta murza powder akan fuskarta, hade da gogawa red lips dinta shining lipgloss. Sai kuma kajol da mascara da ta saka, Wanda suka kara fitar da kyaun fuskarta. Batare kuma da ta sake goga wani abun akan fuskarta ba, ta k’arasa gaban wardrobe dinta, Inda ta zaro wani had’add’en doguwar rigar material, wanda yasha dinkin fitted gown Wanda yana ɗaya daga cikin kayan da Barrister Kabir ke dinka mata, da Mom. Koda ta sanya rigar ajikinta, kuwa ba karamin kyau yayi mata ba. D’an kunnen gold marar nauyi tasa akunnenta, tare da daukan wani siririn mayafi ta yafa akanta. Bayan ta zura half cover shoe akafarta ne kuma ta dauki wani baby hand bag Wanda yayi shige da kalan kayanta ta rik’e Agogon dake sak’ale ajikin Bangon dakin ta kalla, ganin da tayi kuma lokaci na tafiya ne, yasa agurguje ta dauki wayarta ta fice daga cikin dakin. Koda ta sauk’o afalon k’asa ta samu Momy. Ganin yanda Jannart din tayi kyaune kuma yasa Momyn sakin murmushi, cikin nuna kulawa tace. “A'a Jannart yau wacce rana ansaka kayan hausawa.” Murmushi Jannart din tayi, tare da karasowa inda Momyn ke zaune, ashagwab’e tace. “Momy kayan baimin kyau ba ko?.” Dariya Momyn tayi had’e da cewa. “Ya miki kyau mana sosai Jannart, ai yama fi miki kyau akan kowanni kaya.” Murmushin daya bayyana fararen hakwaranta tayi, cikin yanayin dake bayyana jin dadinta tace. “Nagode sosae Momy na, in sha Allah zan koyi saka irinsu.” Cikin jin daɗi Mom tace. "Kai Alhamdulillah da naji daɗi haka kuwa Boɗɗo na". Sassanyan murmushi tayi tare da lumshe idonta kana tace. “bari naje saina dawo.” Kai Momyn ta jinjina tare da cewa tagaishe da Abba Kabir din da kuma matarsa, da yaransa. Da “to.” Jannart din ta amsa, kana tasa kai ta fice daga cikin falon. Tana fitowa compound din gidan kuwa ta samu Baba Ado driver da guard dinta na jiran ta. Domin tuntuni Daddy da kansa ya Gaya musu cewa Jannart din zata fita. Yayinda kuma ya jaddada musu kulawa da ita. Kamar Koda yaushe kuma tana shiga cikin mota, guard din nata ma suka shishshiga cikin tasu motar, tare da rufawa motar da Jannart din ke ciki baya. Jin da tayi sunhau titi ne kuma yasa ta d’an jingina bayanta da jikin kujeran motar, tare da lumshe idanunta. Ahankali take sauk’e ajiyar zuciya, Yayinda ayau din takejin kanta tamkar sakakkiyar tsuntsuwa. Lallai watarana tana fata da burin samun yancin kanta, watarana tana fatan yin yawonta ita kad’ai batare da wani ko wata sun bibiyeta ba, haka kuma watarana tana fatan sauyawar rayuwarta gaba d’aya. Yayinda kuma har acikin zuciyarta watarana take fata dason sanin kullin dake ƙule Cikin rayuwarta kamar yadda Barrister Kabir yasha faɗa mata. Shin Meyasa Daddy’nta ya sanya mata tsaro maitsanani har haka duk da kuwa tana gamsuwa da irin soyayyar da yake nuna mata, ɗari bisa ɗari. Meyasa Yah Junaid ke bibiyanta da munanan halaye? Da mugun manufa. Yaushe ne canji zaizo cikin rayuwarta? Yaushe ne zatayi farinciki kamar kowa? Yaushe zataji kanta amatsayin Mace mai y’anci? Lallai watarana zuciyarta kan gaya mata cewa Sauyin rayuwa zaizo. Sai-dai yaushe zaizo? Da wani dalili zai taho a wanne yanayin duk bata sani ba. Wani irin numfashi mai dumi ta fesar, adai-dai lokacin kuwa suka iso kofar madaidacin gidan Barrister Kabeer dake nan Nassarawa G.R.A Wanda kuma isowarsu gidan yayi dai-dai da shigowar sak’o cikin wayarta. Jin alaman shigowan Sakon da tayi ne kuma yasa ta d’ago wayartata ta duba. Ganin sakon da aka rubuta mata dinne kuma yasa ta. Jin wani irin bugun zuciya maitsanani. Idanunta ta rumtse da k’arfi, cikin kuma muryarta da ke bayyana tsoro had’i da firgici Ta...... *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya saya ba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota akai miki state ɗin da kike, Duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune TA *D.H.L Office*🤝🏻cikin mako ɗaya kayanki zai isa duk ƙasar da kike, sai dai akwai ɗan tsada cajinki da zasuyi sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 14 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE NE* *Littafin TUBALI na kuɗine ki biya kafin ki karanta dan Allah special Group 1k ne karamin group 500 bane kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, ko kuma ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp na 09097853276* Ta buɗe idonta ganin sunan Yah Junaid na bisa screen ɗin wayarta ne yasa, ta fidda numfashin a hankali tare da cewa. “Innalillahi wa'inna'ilaihi rajiun Yah Junaid Kuma?”. Cikin tsoro ta buɗe text ɗin dai-dai lokacin kuma mai gadin gidan Barrister Kabir ɗin ya buɗe musu gate. Suka kutsa ciki. "Dan ubanki ina kiranki bazaki amsa ba. Maza ki ɗaga ko in ɓaɓɓllaki in mun haɗu". Cikin ƙarfin hali ta zuge zip ɗin Baby hand bang din ta cilla wayar kana ta zuge ta rufe. Da sauri Aunty Dijat tace. "Lah Hafiz ga Aunty Jannart tazo". Ta ƙare mgnar tana nufar inda motarsu Jannart tayi parking. Hafiz kuwa da sauri ya juyo jin ance Jannart, cikin ware ido ya nufi motarsu a guje yana cewa. "Oyoyo my Aunty, Hafiza ga Aunty Jannart tazo". Murmushi mai cike da jin daɗi Jannart tayi kana ta ƙarisa fitowa tare da ware musu hannayenta. A guje suka abka jikinta su duka biyu. Cikin jin daɗi da son yaran ta ɗaga Hafiza da bazata wuce 7 year's ba. Ruggume ta sukayi duka suna farin cikin ganinta. Cikin kula, so, ƙauna, da tausayawa Aunty Dijat ta iso garesu fuska ɗauke da murmushi tace. “Oyoyo Aunty Jannart, yau munji daɗin mu kin tunomo”. Cike da happy tace. "My Aunty kullum kuna raina". Hannu tasa ta amshi Hafiza tare da cewa. "Zo nan kada ki karya min ƴata maza mu shiga daga ciki." Aifa tana faɗin haka Hafiz ya ɗiba a guje yayi cikin gida. Ita kuwa Jannart juyowa tayi ta kalli Baba Ado dake gaisawa da Aunty Dijat. Ita kuwa Aunty Dijat kamo hannun Jannart tayi suka juya suka nufi cikin gida. Cikin murmushi ta juyo ta kalli Baba Ado dake cewa. "Jannart muje ne ko mu jiraki". “A'a Baba Ado ku jirani Awa uku Daddy ya bani". Kai ya jinjina mata, kana ya koma wurin mai gadin gidan. Su Sunday Kuma suka tsaya tamkar gumakan taɓo. Daga bakin falon Hafiz keta rabkawa Barrister Kabir kira. "Abba! Abba!! Kazo ga Aunty Jannart tazo". Da sauri Ya miƙe tsaye, tare da katse wayan da yakeyi wanda kuma dama akan wani case ne da zasu shiga gobe, Cike da farin ciki ya fara tako steps ɗin sauƙowa men falon su. Ita kuwa Jannart Murmushin jin daɗi takeyi wanda ke bayyana tsantsan jin daɗin da take ciki. Ita kuwa Aunty Dijat kitchen ta nufa. fruits masu sanyi ta ciko mata plate dasu. Kana da Bootle water. Tana isowa Abba na ƙarasowa. Kujerar dake gefenta ya zauna tare da sakin murmushi yace. "Hafeeza zaki karya min cinyar ƴa ko". Murmushi tayi tare da ɗan zamowa kaɗan tace. "Abba ina yini". "Lfy lau Alhamdulillah Jannart ya jikinki!?”. Barrister Kabir ya faɗa cikin kulawa. Yana mai kallon matarsa dake nuna tsantsan so ga Jannart murmushi yayi tare da cewa. "A'a Khadijah kin mance Jannart ne da Asman kika kawo abu mai sanyi". Ita kuwa Jannart a hankali tace. "Abba nayi sauƙifa zan iya cin komai". Kai ya jujjuya tare da cewa. "A a ban yardaba". Da sauri Hafiz Wanda zai iya kai shekaru goma sha shida yace. "Abba yau kawai a barta taci". Ina tuni Aunty Dijat ta juya kitchen. Pepper chicken da yanzu ta gama aikinshi da zafinshi ta ɗebo, mata tare da haɗa mata tea mai zafi. "Yauwa ci wannan bari su kuma na sa miki innabi da tufa ɗin a ruwa zasuyi ɗumi zuwa anjima sai kici". Murmushi tayi tare da cewa. "Ngd matuƙa my Aunty". Haka nan sukayi ta nan-nan da ita tamkar suyi mata numfashi. A can MAI-NASARA NIG LMT kuwa. Dr Rayyern Mai-nasara ne zaune cikin nitsuwa yake duba bayananan da hukumar Road Safety, Suka turo mishi akan number motar daya tura musu. Dan neman ƙarin bayanin. Sanin waye shine yasa nan take suka turo mishi sunan mamalakin motar. "Alhaji Idi Saleh Dakata." Shine abin daya mai-mai-ta kan lips ɗin shi. Numfashin gajiya ya ɗan fesar kana a hankali ya kuma ci gaba da ganin jerin jadawalin numbers ɗin motocin da suke mallakinsa kab. Ido ya lumshe tare da meda bayanshi ya jingina jikin kujerar a hankali. Ya fara jujjuya kujerar, cikin sanyi ya fesar da numfashi mai sanyi tare da cewa. "Uhummm!”. Kana ya gyara zamanshi tare da ajiye wayar da tunanin waɗannan tsoffin gefe. System ɗin shi ya jawo ya ci gaba da aikin daya shafi Campany'shi na neman ma'aikata... Yah Junaid kuwa yau ji yake tamkar ya kashe Jannart in ya kamata sabida, video'nta da Ushe ya turo mishi lokacin da Rayyern ke samata al'kyabbar. “Wato dai shegiyar nan tasan maza tasan garɗinsu, ni takeyiwa tereren bankaɗa in na taɓata. Yau kuwa tabbas sai na caccakaki shegiya ƴar iska mai idon cin maza. Yoh dama ya za'ayi wannan zuƙeƙeyiyar. Tarwadan kyau ta zauna babu masu lasarta". Kwafa yayi tare da ƙara yi mata text cewa yana kiranta fa. Dan shi masifar feelings yasa ya mance da cewa bata nan ma. Gashi ya leƙa falo yafi sau uku Mom na zaune... A gidan Barrister Kabir kuwa. Hira sosai Aunty Dijat da Jannart Da Abba dasu Hafiz sukeyi sunci sun Sha, sun kaiwa su Baba Ado ma, dan Aunty Dijat matar kwaraice. Kiran sallan azahar da akayi ne, yasa Abba miƙewa shida Hafiz suka shiga sukayi al'wala bayan sun fito suka nufi masallaci. Abba na cewa. "Ku tashi kuyi salla, ko”. To sukace. Bayan sun fita Aunty Dijat ta miƙe tare da cewa. "Muje muyi salla ko Jannart". Kanta a sunkuye tana yiwa Hafiza kitson kalba ƴan ƙanana a tarin gashin ta tace. "Nayi". Tayi mgnar a hankali kana a gajarce. Murmushi Aunty Dijat tayi tare da cewa. "Oho kinyi da mutanen Makka kenan". Cike da kunya tasa tafin hannunta ta rufe fuskarta cikin tsananin kunyar an gane tana fashin salla. Ita kuwa Aunty Dijat murmushi tayi tare da wucewa Bedroom ɗin ta... Bayan tayi sallan ne kuma ta fito ta sameta suna kitson. Kitchin ta wuce Fruits ɗin ta kawo mata. Kana ta zauna gefenta tare da miƙa mata fork. Dai-dai lokacin Abba da Hafiz suka shigo. Cikin kula Abba ya kalleta kana yace. "Yauwa Jannart ku taso muje mall ku ɗan zazzaɓi abin da kukeso ko". Cikin jin daɗi tace. "Abba muna kitso komai ma aka kawo mana muna so". Ya gane manufarta bazatace bazata jeba, amman ta bashi mgnar a dunƙule sanin tanada hujjar faɗin haka yasa yace. "Daddy zaiyi faɗa ko?". Kai ta gyaɗa tare da gyara zaman kan Hafiza bisa cinyarta kana tace. "Kuma nan ɗin ma awa uku fa ya bani. Gashi yanzu naci biyu saura ɗaya". Hannu ya miƙa wa Hafiz tare da cewa. "Toh ba matsala kuyi kitsonku bari muje yanzu mu dawo, kada Daddy ya haɗa hardani ya tsire”. Kai ta jinjina, har sunje bakin ƙofar fita kuma ya juyo cikin kulawa yace. "Toh me da me kikeso in seyo miki?”. Kai ta ɗan ɗago ta kalleshi tare da yin murmushi tace. "Abba kayan hausawa". Cikin gamsuwa yace. "Masha Allah Ina ga dai ɗiyata ta canza salon shiga ko”. Cike da kunya tace. "Eh Abba naga waɗanan can ɗin basu da rufin asiri kamar namu. Yauwa Abba da hijabai". Ita dai Aunty Dijat murmushi kawai takeyi. Shi kuwa toh yace kana ya fita. Nan sukaci gaba da hira su kuma. Da sauri Jannart ta ɗago kanta ta kalli Aunty Dijat jin abinda take cewa cikin hirar tasu. "Uhm Jannart yanzu kam komai ya dai-dai-ta ai ko?”. “Me ɗin fa My Aunty?". Ta tambaya cikin rashin fahimta. Gyara zama Dijat tayi ta fuskance ta da kyau kana a nitse tace. "Kamar ci gaban rayuwarki mana, yanzu kin gama karatu, har kin fara aiki yanzu wata shida kenanfa da fara aikinki. Toh yanzu kuma sauran miki me!?”. Ido ta ɗan jujjuya kana a hankali tace. “Ohon musu”. Tayi mgnar a hankali. Cike da mamaki Dijat tace. "Su waye ɗin?”. A hankali tace. "Daddy da Yah Junaid mana”. Ganin yadda Aunty Dijat ta zuba mata idone, yasa ta ɗan muskuta kana a hankali taci gaba da cewa. “Ban sani ba kam yanzu kam, sai kuma yadda Daddy yace ai!". Numfashin mai nauyi Dijat ta fesar kana a hankali tace. "Uhmm Jannart kenan shin ke baki da tsarin kankine a kan komai na rayuwarki. Dole sai abinda Daddy ya faɗa?”. Da sauri ta gyaɗa mata kai alamun Yesss haka ne. Apple ɗin data ɗauka ta ɗan ɓantara kana a nitse tace. “Har auren ma, in baice kiyiba bazakiyi ba”. Tada Hafiza tayi ta zaunar da ita gefe dan ta ida Mata kitson. Cikin sanyi tace. "Eh mana”. Ta bata amsa da ɗan guntun murmushi, kana ta ronƙofar da kanta tace. “Toh My Aunty Aure kuma! Ni kuma zanyi aure ne?”. Da sauri Dijat tace. "Mun shiga uku bazakiyi aure ba?”. Nannauyan numfashin ta sauƙe kana tace. “Yoh Ni na sani ne ai sai yadda Daddy da Yah Junaid sukace, Kuma ma ni ban taɓa tuno aureba, tunda basuma taɓa yimin mgnar aureba toh ni wake sona ma”. Cikin tsananin tausayawa yadda ake juya rayuwar ƴarinyar ya zama bata tsarawa kanta komai ma sai abinda su Junaidu suka tsara mata, a takaice ma suke juya motsin rayuwarta. A hankali tace. “Toh wai babu mai zuwa gunki ne? Wanda kuke soyayya ko mgnar aure”. Ta kuma jefowa Jannart tambaya. Inabi ta tsinka tasa a bakinta kana a hankali tace. "Ni kuma wa zaizo wurina, wayema ya sanni. Nifa da zan samu Yah Junaid yayi aure ya bar gidanmu da shike nan wlh bani da matsalar komai a rayuwata zanci gaba da zama a gidanmu a haka har gaban abadan. Ko kuma ace na dawo nan da bani da sauran damuwa a duniya wlh Ni banma san menene soba bare kuma soyayya bare batun aure.” “Tirkashi”. Shine abinda Dijat ta faɗa kana ta ture Hafiza daga jikin Jannart ɗin sannan a hankali tace. "Uhmm koda yake ba mmki. Toh dama ya za'ayi kiyi soyayyan waya isa ya isoki da kalmar so, yadda aka haɗaki da waɗannan bakaƙe kafuran ƙattin samudawan nan da ko yaushe suna biye dake tamkar inuwa. Ina ai dama yana cikin manufar tosheki da akayi tako ina da gayya sabida kada wani ya kusanceki.” Ta ƙare mgnar wasu siraran hawaye masu zafi na silalo mata. Wanda haka yasa tuni itama Jannart idanunta suka cika da ƙwalla. Cikin zubda hawaye Dijat taci gaba da cewa. "A yadda Allah yayi miki cikekkiyar halitta mai nagarta wace ko mace ƴar uwarki bata gajiya da ganinki. Ta yaya za'ace namiji kuma zai gaza sauƙe idanunshi a kanki da manufar so da ƙauna. Toh ko nan wurin Abbankin adadin maza nawane suka zo da kansu dama waɗanda suka turo iyayensu kam sonki da neman aurenki wanda suke bada tabbacin tsoro ke hanasu fuskantar ki”. Hannu tasa ta share hawayenta kana a hankali tace. “My Aunty dole ne sai nayi aure? Ni kawai farin cikin rayuwa nake son samu”. Cikin sanyi tace. “Jannart duk wani farin cikin ƴa mace yana cikane in tana gidan mijinta kuma tayi dace da miji na gari. Haka kuma duk farin cikin ƴa mace baya cika in batayi dace da miji na gari ba”. A hankali tace. "My Aunty Kenan dai dolen-dole saida aure farin cikin ƴa mace yake cika!?”. Cikin sauƙe numfashi Dijat ta riƙo hannunta kana ta fara zaiyyano mata ni'imomin dake cikin aure da matsayin zaman aure dama manufar aure a musulci...” Ramadan ne zaune a ƙasa kusa da kujerar da Mamy ke zaune. Wayarsa ce saƙale a kunne a karo na bakwai ya kira Riyyam-nsra sai ace mishi yana bisa waya. “Yanzuma bata shiga bako?”. Mamy ta tambaya cikin kula. "Uhum inafa ina ga dai ko dasu Zayton yake waya da Mammynsu. Tun ɗazu waya taƙi ƙare wa". Ramadan ya faɗa yana zura wayarsa a aljihu. Gyara zama Mamy tayi tare da cewa. "Toh Allah dai yasa lfy, kagafa yau ko breakfast baizo yaci ba, gashi yanzu har azahar ta gota bai kuma zoba". Kai ya ɗan jingina da kujera kana yace. "Bari in nayi wonka, kafin in wuce asibiti sai in biya in kai mushi abinci.” Da sauri Mamy tace. "Yauwa yafi kam”. Da sauri suka kalli Abba da shigowarsa kenan cikin haɗe fuska yace. "Har ke ɗin ma, shisshigewa lamarin da bai shafeki ba kikeyi, to ya za'ayi in iya control ɗin yaranki da yimin yayuɓe-yayuɓe suna kawo min cikin gida. Toh me ruwanku dan bai zoba!?”. Shiru sukayi baki ɗayansu Saida ya tsagaita Ramadan ya ɗan longoɓar da kai tare da cewa. "Afwan Yah Abba”. Kai ya gyaɗa kana ya wuce falonshi na ciki. A bakin gate kuwa Usman PA ne ya shigo da motarsa bayan Hadi ya buɗe masa. Da sauri ya nufi wurin Baba Mauɗo bayan ya fito. "Barka da yamma Baba Mauɗo”. Cikin kulawa Baba Mauɗo yace. "A'a Barka dai Usmanu! Kwana biyu shiru tunda kuka dawo bana ganinka ka bar Rayyanu shi ɗaya lfy dai ko?”. Cikin son dottijon yace. “Lafiya lau Alhamdulillah Baba Mauɗo, wlh da muka dawo ne Mama, ba lfy ashe ba ciwone matsalar ba, wai tayi kewan ƙannenta tofa dole ranarda muka dawo washe gari ta sani muka tafi Gombe bamu dawo ba sai jiya da dare da yake bamu taso da wuriba”. Cike da kulawa yace. “Masha Allah. Allah ya bada ladan ziyara, sai kuyi ta haƙuri damu, iyaye in an fara girma tamkar yara ake zama. Allah yayi muku al'barka”. Amin Amin yace. Kana ya nufi cikin gida. Da sallama a baki shi ya tura ƙofar falon. Da sauri Ramadan yace. "Wa alaikassalam, Yah Usman mutanen Gombe Kun dawo kenan". Murmushi yayi tare da cewa. “Oyoyo Ramadan Alhamdulillah”. Sai kuma ya juya. Da sauri Usman ya nufi inda Abba ke tsaye rusunawa yayi tare da gaidashi. Cikin kula Abba yace. "Usman kwana biyu shiru”. Cikin girmamawa yace. “Wlh kuwa Abba sai jiya muka dawo”. Ya faɗi haka tare da juyawa ya kalli Ramadan dake miƙo mishi hannu. Musabiha sukayi kana ya kalli Mamy cikin mutuntaka yace. "Barka da yamma Mamy". Barka dai tace tana mai nunawa Ramadan Fridge alamun ya kawo masa abin motsa baki. Da sauri kuwa Ramadan ya nufi Dinning area juice and bootle water ya kawo mishi. Kana yace. "Yah Usman bari in haura sama in ɗan watsa ruwa”. Toh yace. Kana ya haura. Shi kuwa Abba ne ya dawo tsakiyar falon. Mamy kuwa abinci ta kawo mishi. Kana ta nufi Bedroom ɗin ta. Yanaci suna hira da Abba. A can tahir hotel kuwa. Riyyam-nsra ne zaune bisa kujerar dake gefe. Video call yakeyi da Mammynsu cikin sauƙe numfashi yace. "Alhamdulillah Mammy duk abinda muke zato hakane, wlh kuma duk abinda ya tsananta tsawon shekaru yana gab da sauƙaƙa. Sai dai ta ina? Ta yaya? Da yaushe? Zamu fito da manufarmu ta yaya za'a fahimcemu?”. Ido Mammynsu ta limshe sai ga wasu irin zafafan hawaye kana a hankali tace. "Riyyam-nsra nima kaina bani da sanin tudun dafawa Kuma zuciyata ta ƙara kwaɗaituwa da tsatsonta. Ta ina? Ta yaya? Yaushe? zamu samu nasara". Cikin ƙarfin hali yace. "Mammy keda kike da Riyyam-nsra, kada ki damu ki bada yaƙinin ki a kaina in sha Allah zan kusanto miki da nesa kusa dake cikin aminci". Yadda yayi mgnar with full confidence ne yasata sakin sassayan murmushi. Riyyam-nsra akwai ƙarfin hali da yarda da kai, idon ta ita nema da bazaima je Nigeria'n ba amman bisa ƙarfin halinshi yaje. Kai ta jinjina mishi tare da yin murmushi, ganin ya sata farin cikine yasa shi cewa. "Ina Deeda tsohuwa da Zayton?”. Cikin sanyi tace. “Sun tafi asibiti". Ya buɗe baki da nufin yin mgna kenan kuma wani kiran ya shigo ɗaya wayar tashi. Da sauri yace. "Yauwa Mammy sai anjima zamuyi mgn”. Kan ta fargama ya katse kiran. Kana ya amsa wannan kiran wanda shima video call ne. Wata iriyar fitinenneyar miƙa yayi tare da zaro harshensa ya ɗan lashi lips ɗin shi. Sabida gamo da katar da yayi da wata kekkyawar baby mai cikar haiba kalar Ethiopia'n Girl's Tana mishi Ethiopia'n dance. Wanda take jujjuya mishi ƙirjinta da karkaɗa mishi su da karya kafaɗu irin dai rawar su nan ta sai kaci ka ƙoshi kan ka iya yinsa. Ido ta jujjuya mishi tare da tsagaita wa da rawar kana cikin yin ƙasa da murya tace. "I miss you very very very so much sweetheart”. A hankali ya miƙe ya koma bisa gado. Idanunshi da suke juye sabida ganin ɗaya daga cikin abokan masha'arsa da suka haɗu sanadin TIKTOK cikin sanyi da kasalar wani irin masifeffen feelings da ya ziraro mishi kamar zai tsinke mishi jijiyoyin jiki yace. "Nace muzo Nigeria kika ƙi, sannan kuma kina son tarwatsa min kwanya da begenki”. Cikin iya shege ta zame wuyan rigar ta ta ɗanyi ƙasa dashi. Kana tasa hannunta cikin rigar ta zaro mishi... Tare da cewa. "Lollypop"....! Ɗaga nan sukaci gaba da lalatacciyar hirarsu, haka yasa Ramadan nata kira bai amsawa. A can gidan Alhaji Idi Saleh Dakata kuwa. Cikin hatsala Junaidu ya leƙo falon yana mai rabkawa Jannart kira kamar zai yage bakinsa. "Jannart! Jannart!! Jannart!!!". Ya ida kiran da ƙarfi wanda yasa. Mom dake Kitchen ta leƙo cikin taɓe fuska tace. "Menene kake ta ihun kiran wacce bata gidan ma, sai ka tafi gidan Abbanku ai”. Kwaffa yayi tare da watsawa Mom ɗin harara kana ya nufi Part ɗin Abbansu dan sai yanzuma ya tuno cewa bata gidanma. Yana isa bakin ƙofar falon. Dr Lukman da Alhaji Abdu Tababa suna isowa suma da alamun yanzu suka iso. So kusan a tare suka shiga. A falon suka samu Daddy wanda dawowarshi kenan shima nan suka zauna. A gidansu Rayyern Mai-nasara kuwa, Ramadan ne ya fito riƙe da foodflakcs mai kyau. Usman na bayanshi. “Eh ba asibiti ba yake Campany ya tafi tun safe bai dawo bama”. Ramadan ya bawa Usman amsa wanda ya biyoshi da nufin zasu tafi asibiti. Numfashi Usman ya sauƙe tare da cewa. "Toh ni kam bari kawai in wuce can inda yake ɗin”. Toh yace kana shi ya nufi hotel ɗin da Riyyam-nsra yake. Shi kuma ya wuce campany. Yana isa da mai a dai-dai-ta sahun ya tsaida shi bakin gate ya sallameshi. Kana ya shiga cikin kamfanin. Mai napep ya juya. Kasan cewar duk ma'aikatan wurin sun san PA duk wanda yasan Dr Rayyern Mai-nasara zai iya saninshi da PA hakan yasa kai tsaye ya wuce Office ɗin sa. Cikin gajiya ya ɗago kansa ya kalli ƙofar Office ɗin da ake bugawa cikin sauƙe numfashi gajiya yace. "Yesss coming". Cikin nitsuwa PA ya turo ƙofar. Numfashi ya fesar tare da meda bayanshi ya jingina da kujera tare da kallon Usman murya can ƙasa yace. "Sai yau?”. Murmushi yayi tare da cewa. "Wlh kuwa sai yau fa". Ya ƙare mgnar yana ƙoƙarin zama. Sai kuma ya tsaya ganin uban gidan nasa ya miƙe tsaye. Hannunshi yasa ya tattare system din ogan nashi da wayarshi kana yabi bayanshi dan tuni ya tafi. Da sauri yabi bayanshi. Bisa. libta ya hangoshi tanayin ƙasa dashi, da sassarfa ya mara mishi baya. A haka har suka sauƙo hawa na biyu. Suna sauƙa yayi maza yabi bayanshi ganin ya nufi hannun damanshi. Tafiya mai ɗan tsawo sukayi kana suka isa wani wuri mai ɗauke da manya-manyan store's masu masifar girma da faɗin gaske. Wanda sun kai goma sha biyu. Gaba ɗaya a rufe suke tsayawa ya ɗanyi kana ya juyo ya kalli PA tare da cewa. "Muje ƙasa". To yace kana yabi bayanshi. Suna sauƙa ƙasan kuma wasu stores ɗin suka samu kamar na sama. Sai dai waɗannan su anata loda buhunan shinkafa shanshera ne buhu-buhu". Kai ya gyaɗa cikin gamsuwa kana suka sauƙo ƙasa gaba ɗaya. Inda suka nufi can gefen baya wani ƙaton hall ɗin cike da enginer's anata kafasu da haɗasu babu ƙaƙƙautawa. Cikin nitsuwa yace. "Lokacin salla yayi abar aiki aje ayi sallan la'asar”. To sukace cike da jin daɗin kana suka bar aiyukansu. Kana suka firfito. Shi kuwa yayi gaba PA ya mara masa baya. Suna isa parking lot Usman ya buɗe mishi mota gefen baya. Kai ya jujjuya mishi kana ya shiga gaba mazaunin driver'n kana ya nunawa Usman gefenshi. Yana son yayi tuk’i da kansa ne dan sanin akwai masu bibiyarsa. Ana buɗe musu gate ya fita a nitse. Karatun ƙurani ya saki sautin muryar Sheykh Jabeer Habibullah Nuruddeen Joɗa, (GARKUWA) Sassanyan sautinsa mai sauƙar da nitsuwa ya saki. Kana ya saita hancin motar bisa titi ya fara takata a guje. Dan so yake su samu jam'i sallan la'asar a Masallacin ƙofar gidansu. Ana tada iƙama suna isowa. Da sauri sukayi al'wala kana sukabi jam'i Allah yasa ba'a kere musuba. Ana idar da sallan suka shiga cikin gida. Tare da Abba da Baba Mauɗo, Hadi, Ari da Ramadan da Riyyam-nsra wanda suka juyo tare. A bakin gate Usman ya zauna wurinsu Baba Mauɗo. Su Ramadan kuwa a babban falon suka zauna. Shi kuwa Dr Rayyern Mai-nasara bayan Abbansu yabi har falonsu na ciki. Gefenshi ya zauna tare da sauƙe numfashin gajiya kana ya kalli Abba dake cewa. "Ya ka samu aiyu kan?”. Cikin nitsuwa ya tonƙoshe sawunsa kana a hankali yace. “Alhamdulillahi komai na tafiya dai-dai da izinin ubangiji. Shinkafar nan ma da muka saya ta manoman Adamawa can wajajen Gurin ta iso, kuma shinkaface mai kyau da in ganci dan Jamila ce sai kuma mahanga kaɗan ita tafi kyau a barta a ɗaya.” Uhumm yanzufa wasan zai fara daga PAGE din gobe. *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, Kana duk ƙasar da kike zan iya aika miki kaya ta D.H.L amman yana da ɗan tsada, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 15 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE ne kuma suna gab da karewa* *Baiwar Allah Hajia yan mata uwar gida, 🙏🏻😭 ROK’EKU DA GIRMAN ALLAH DA SOYAYYARKU DA MANZON ALLAH DA DARAJAR IYAYEN DA SUKAYI SANADIN ZUWANKU DUNIYA, DAN ALLAH KADA KI KARANTA MIN LITTAFINA IN KINSAN BAKI BIYA, DAN GIRMAN ALLAH DA ZATINSA DA RANA TA KARSHE DA MUKE TSUMAYI KADA KU FITAR MIN DA LITTAFINA DAN KUN BIYA 1K KO 500 WANNAN KUDIN KARANTAWA KUKA BIYA BA KUDIN MALLAKAR SA BANE, DAN ALLAH DA ISARSA BAYIN ALLAH KADA KU FITAR MIN DA LITTAFINA KADA KU KARANTA IN KUNSAN BAKU SAYABA🙏🏻🙏🏻😭😭😭😭 wlh duk wanda yamin hakan bazan yafe hakkina* _Ki biya 1k in saki a special Group, ko kuma ki bada 500 in saki a ƙaramin group wanda bonus ne wa fans na kullum PAGE ɗaɗɗaya asalin kudin littafin 1k ne in gamashi in ya zama Complete 1kne. Turo kudin damar karanta Littafin TUBALI ta asusuna na GTBank 0661110170 AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276 in ba halin biya ta account kuma ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp dina_ Kai Abba ke jinjina masa cikin tarin gamsuwa kana a nitse yaci gaba da cewa. "Kuma mun samu al'kama aciki sosai kusan buhu dari bakwai”. Gyara zama Abba yayi tare da cewa. "Ita al'kamar ba duk stores din hawa na biyu ita bane, bazatayi yawa ba?”. A hankali ya ɗan kalli Abba tare da cewa. “A'a bazatayi yawaba Abba sabida abubuwan buƙatunta da yawa, ita za'a sarrafa ayi fulawa kana a juyata ayi Sufageti da makaroni da indomie sannan za'a barta ita ɗaya ma. Kuma yanzu anfi ta'ammali da irin abincin kana zamu fidda buhunan don buƙatun cikin gida kamar su hidimar ababen biki da masu ƙananan sana'o'in duk suna buƙatar fulawar”. Gyara zama Abba yayi fahimtar yana tare da gajiya da yunwa ne yasa shi cewa. “Je kaci abinci kayi wonka zamu ƙarasa mgnar gobe da yamma”. Kai ya gyaɗa kana ya miƙe ya fito. Kai tsaye side ɗin sa ya wuce. Wonka yayi mai rai da lfy ya shafa mai. Kana ya zaro. Wasu tattausan yadin voyel mai masifar taushi mai gidan dara-dara baƙi ne mai sheƙi ya saka. Wanda yayi masifar mishi kyau farar fatarshi ta ƙara bayyana a ciki matuƙa gaya. Wasu tattausan toms yasa Nevy blue masu masifar kyau kana ya kafa hular zanna bukar itama Nevy blue mai ratsin Black da royal blue. Sajenshi ya konta lib sai sheƙi yakeyi tamkar yadin jikinsa fararen ƙananan kayan dake jikinsa suka ƙara haska kalar kayan inda ana iya ganinsu kaɗan ta dara-daran wani sassayan turarensa ya fesa. Kana ya zari wayarsa ya zura a al'jihunsa kana ya nufo falon. Cikin zumuɗi Riyyam-nsra yace. "Wow Masha Allah, Hamma Rayyern dama haka kayan hausa fulani keyi maka kyau tubar kalla kai duk kayan da kasa sai sunyi maka kyau”. Ya ƙare mgnar yana ƙoƙarin ɗaukarsa hoto. Da sauri yasa hannunshi ya shafa ƙeyarsa lokacin da Rayyern ya ɗan ɗaka mishi mari cikin tura baki yace. “Dan Allah ɗaya kawai”. Bai kulashi ba. Sai juya da yayi ya fuskanci Mamynshi, hannunshi ya ɗaura kan cikinsa yana shafawa tare da kallon Mamy kana ya longobar da kai. Murmushi Mamy tayi tare da miƙewa ta nufi Dinning table saninsa yasa ba sai yayi mgna ba take fahimtarsa. Bayanta yabi yana kallon Ramadan tare da cewa. "Me kakeyi a gida”. Cikin tsoron kada ya korasa asibiti yace. "Na gaji ne Hamma Rayyern kuma Dr Imran da Yah Sulaiman da Dr iley duk suna can”. "Shine kuma yanzu Sulaiman yake cewa inje ana buƙata ta?”. Kai ya ɗan shafa tare da fara inda-inda. Shi kuwa tsaresa da ido yayi tare da nazartarshi kana a hankali yace. "Kada ka zama maƙaryaci!”. Da sauri yace to. Wayarsa ce ta kuma ringing ganin Sulaiman ne yasashi miƙewa tare da buɗe Fridge Chocolate masu yawa ya ɗiba daskararru kana ya zaro goran ruwa da sauri haka yasa bai san wanda ya daskare ya ɗaukoba. Cike da mamaki Mamy ta bishi da ido jin yana cewa. "Mamy sai na dawo ana nemana a asibiti, Mamy abu mai ruwa-ruwa nake so in na dawo”. Kai Riyyam-nsra ya jujjuya kana a hankali yace. "Allah sarki Hamma Rayyern sam baya samun hutu, lokacin cin abinci ma rasawa yakeyi bawan Allah. Dan Allah Hamma Ramadan muje ka tayashi”. Kwaffa Ramadan yayi tare da dungure mishi ƙeya kana yace. “Dan Allah Barshi shi baida wani uzuri sai aiki ni kuwa ina fama da uzurin soyayya. taso mu tafi kaga Auntynka yaro”. Ai kuwa da sauri ya miƙe. Shi kuwa Dr Rayyern Mai-nasara yana fitowa Hadi da PA suka miƙe. Da sauri yace. “Noh Hadi bari. PA mu tafi”. Da sauri PA yace “Toh”. kana yabi bayansa. Yana shiga motar yaja. Hadi kuma ya buɗe musu gate, suka fita. Saida suka fita sun hau titin da zai kaisu Mai-nasara Hospital ne ya ɗan miƙawa PA goran ruwan alamun ya buɗe mishi. Amsa PA yayi tare da cewa. “A daskare yake fa”. Hannu yasa ya amshi gorar ya ɗan jijjiga tare da jan tsaki sam rabinsa duk a daskare yake. Aje goron yayi kana ya ɓalle ledan Chocolate ɗinsa ya fara taunawa da yawa-yawa sabida azabebbiyar yunwar da yakeji. A nitse ya zurawa motoci uku dake bayansu idanu. Binshi sukeyi gadan-gadan kamar masu niyar takashi. Da sauri yayi kwana ya shiga hannun damansa. Ga mmkinsa sai gashi sun biyoshi a guje har na gaban na gab da buga mishi motarsa. Cikin ransa yace. “Okay!!!” sai kuma ya juya hagu da gudu. Cikin nitsuwa yace. "PA ko zaka sauƙa!” Da sauri PA yace. “A'a muje in ba matsala, naga motocin nan binmu sukeyi fa, ba halin tsayuwa”. Kai ya gyaɗa mishi kana ya juya akalar motarsa dan canza hanya. Sabida sanin ana buƙatarsa a asibiti in ba don hakaba zai tsaya yaji dasu. So amman ganin duk inda yayi suna biye dashi kamar inuwa ne yasashi juya akalar motarsa kai tsaye titin da zai kaishi Jan bulo ya nufa. Ganin haka ne kuma yasa motocin nan uku suka tsagaita da binshi. Gaba ɗaya ransa ya hatsala ya tafasa sabida yadda suka sashi dole ya fasa zuwa inda akeda buƙatarsa da neman taimakonsa ya nufi inda baya son zuwa. Wani irin masifeffen tsaki yaja tare da taka motarsa ƙirar B.M.W. fara kal mai masifar kyau da sheƙi. Takata yakeyi a fusace. Kai tsaye layin gidan Alhaji Idi Saleh Dakata ya shiga. A hasale yake danna horn babu k’ak’k’autawa wanda hakan yasa mai gadin buɗe masa gate ɗin jiki na rawa. Yana buɗewa kuwa ya kutsa kai. A can gidan Barrister Kabir kuwa. Cikin tsoro Jannart ta kalli wayarta inda ta samu miss call 17. 13 daga ciki na Yah Junaid ne biyu na Daddy ɗaya kuma Salman ɗaya Hajia Rabi'ah. Murya na rawa tace. "My Aunty zan tafi kawai kinga har yanzu Abba bai dawoba ga Daddy ma nan yanata kirana ga kiran Yah Junaid goma sha". Ganin yadda jikinta ke rawane yasa cikin sanyi tace. “Toh gsky kam harda kiran Daddy kam kije, in ya dawo zaije yaji ko lfy". Ledan da take miƙa mata ta amsa tare da cewa. "Nah shiga uku kinga yanzuma ga Yah Junaid yana kira”. Ta ƙare mgnar tana nufar woje, Dijat na biye da ita a baya. Tana fita sakarkarun suka muƙe da sauri ta shiga mota jiki na rawa Baba Ado yaja jin yadda take ce mishi. “Baba Ado mu tafi mu tafi, awa uku Daddy ya bani gashi har biyar nayi.” Ajiyar zuciya Dijat ta sauƙe lokacin da suka fita. Jiki a mace ta koma cikin gida. Su kuwa a 360 suka nufi gidan. Cike da Mamaki Usman yake kallon Dr Rayyern Mai-nasara daya fita cikin motar fuska a murtuƙe yacewa mai gadin. "Ina Ubangidan naku?”. Cike da mamaki mai gadin ya kalleshi kana ya juyo ya kalli ƙofar babban falon Alhaji idi Saleh Dakata wanda daga nan bakin gate ana iya hangoshi. Baya buƙatan ƙarin bayani sabida yadda mai gadi yayi ya tabbatar masa ogan nasu na ciki. Kana kuma ga tarin takalma alamun da mutane a cikin. Cikin wani irin taku mai cike da haiba ya nufi falon. Yana zuwa yasa yatsunshi biyu ya ɗan bugi ƙofar. Da sauri duk suka juyo suka kalli ƙofar Junaidu dake baƙin kofarne yasa hannunshi ya buɗe dai-dai lokacin kuma shima ya turo ƙofar. Ganin Dr Rayyern Mai-nasara na kutso kai cikin falon ne yasa Junaid matsowa tare da cewa. "Kai lfy ina zaka je waye kai!?”. Ya ƙare mgnar yana tsare gaban Dr Rayyern Mai-nasara din. Wani irin kallon daya hautsina hanjin cikin Junaidu. Rayyern ɗin ya watsa mishi, tare dasa hannunsa ya dafe gefen kafaɗun Junaid da yatsu biyu kana ya tureshi da ƙarfi, har saida ya bugi gini kana yace. "Matsa yaro ba wurinka nazoba wurin tsohonka nazo”. Ya ƙare mgnar yana nufan cikin falon gadan-gadan. Wani irin kallon mamaki shakka mai haɗe da tsoro Alhaji idi Saleh Dakata, da Alhaji Abdu Tababa, da Dr Lukman suke mishi kamar idanunsa zasu faɗo ƙasa. Da karfi ya jawo kujerar dake gefenshi kana yasa ƙafarshi ya tureta guuuu ta tafi har gaban Daddyn Jannart cikin rashin tsoro ya zauna bisa kujerar tare da jawota ya motso shi da kyau suna fuskantar juna cikin kakkausar murya yace. "Meh hakan! Me kake nemana kana tura waɗan can karnu kan naka nemana, gani gabanka, ka gaya min me kake buƙatar inyi maka da kake sawa ana bibiyata. Nace me kake son inyi maka!!!”. Ya ƙare mgnar da masifar ƙarfi tare da buga santer table ɗin dake gabansa har saida cups ɗin saman suka kwanta suka gangara ƙasa. Kana hakan yasa duk suka kame jikinsu da zazzaro idanunsu. Da sauri Alhaji Idi Saleh Dakata ya ɗagawa Junaidu hannu dan ganin ya yunkuro zai kama Rayyern. Shiru sukayi baki ɗayansu, shi kuwa Rayyern cikin tafasan zuciya yace. “Da ka barshi ya isoni ai.” Yayi mgnar yana tsare Daddy da idanu. “Mitssssss”. Yaja wani dogon tsaki tare da cewa. “Ina da aiki mai mahimmanci ka sani na baroshi nazo nan dan inji uzurinka sannan kayi shiru kana zaro min jajayen idanu kamar na (DUJI) to wlh hawainiyarka ta kiyayi Ramata. Kada kasa in juyo kanka na wuni ɗaya wlh zaman kasar Kano zaifi karfinka. Ya za'ayi ina girmama furfurarka kana kaucewa, to muddin baka kiyayeni ba tabbas zaka rasa gemun naka gaba ɗaya.” Da sauri ya juyo ya watsawa Dr Lukman wani kallon da yasa shi jin zufa tun daka cikin naman jikinsa dan masifar tsoron da idanun Dr Rayyern Mai-nasara din ya bashi. Cikin sauri yayi ƙasa da kanshi tare da cewa. "Yaro man kaza lallai ka bimu a hankali dan wlh in kace zaka ja damu to wlh. Ko na'urar jin bugun zuciya ka dena riƙewa.” Wani irin gigitaccen tsawa ya dakawa Dr Lukman har saida ya miƙe tsaye dan firgita. Da yatsa ya nuna shi kana ya jujjuyata sannan yace. "Mu zuba Ni da kai magwaji ya gwada ya gani”. Sai kuma ya kalli Alhaji Idi da Alhaji Abdu Tababa da suka zuro mayun idanunsu suka kafesa da ido suna masu nazarin wanne irin kisa ya kamata su yiwa yaron nan ne mai shegen taurin kai ko wani irin illa mafi muni za suyi masa rayuwarsa. Cikin gargadi ya nunasu da yatsa kana yace. "Wlh idan kuna cin ƙasa, to ku kiyayi ta curi. ina mai tabbatar muku in baku kiyayeni ba zaku shiga uku. Tun wuri ka gayawa waɗan can karnukan naka su dena bina, in kuwa ba hakaba zaka rubta rami. Kada ku mance na gaya muku. Idan nace zan taka mutun bashi da GARKUWA a kaina zan takashi domin tsakanina daku faɗane tsakanin gsky da ƙarya.” Gaba ɗaya jikinsu tsuma yakeyi. Yayinda Junaidu kuma zufar tsoro ta keto mishi. Dai-dai lokacin kuma motocinsu Jannart suka shigo gidan. Da sauri ya juya ya fita sabida hango sun da yayi kasan cewar ƙofar a buɗe take. Yana isa wurin Jannart na fitowa kasan cewar ta bayanta yazo bata san ya isoba. Wani ƙauuuuu taji lokacin daya yarfa mata wani irin masifeffen mari ta bayanta kuma kan kunneta. Wani irin dummmm taji ya biyo bayan kauuu ɗin cikin gigita ta juyo... Dai-dai lokacin kuma Barrister Kabir ke tsaye gaban Dijat dake mishi bayanin abinda yasa Jannart ta tafi. Ta kara da cewa. "Ɗan Allah Abban Hafiz ka bita, kaga meke faruwa kada Junaidu ya mata wani abu”. Cikin sauri Barrister Kabir yace. "Zai matama maza ku koma ciki bari inje”. Ya faɗi mgnar yana komawa cikin motarsa. Ita kuma taja hannun Hafiza tayi gaba Hafiz na biye dasu a baya. Shi kuwa Barrister Kabir cikin gudu yake tuƙib ya nufi gidan yayan nasa. A gidansu Jannart kuwa. A falon Daddy cikin wani irin masifeffen hatsala Dr Rayyern Mai-nasara ya juya zai fita. Har yaje bakin ƙofar sai kuma ya tsaya tare da juyowa ya kallesu kana yace. "Wallahi Ni nan Muhammad Rayyern wargine dai-dai da ƙugun ko wanne mugun tsohon ɗan riba”. Yana faɗin haka ya sako kai ya fito. Dai-dai lokacin kuma Junaid yayiwa Jannart wani irin shaƙa mai ƙarfi kana ya wurgata ƙasa. Hakan yasa ta saki wani irin raunataccen kuka mai masifar wahala tare da yunƙurawa ta kuma tasowa. Tana mai yarfa hannun tare da ja baya gaba ɗaya jikinta rawa yakeyi. Wani irin gigitaccen mari ya kuma zuba mata kan kunneta wanda yasa ta buga wani irin tsalle tare da ihun wahala a tare. Dai-dai lokacin kuma Rayyern ya iso parking lot ɗin. Da sauri ya juyo ya kalli gefen da yaji ihun sabida karadin ihun ya cika masa kunne da ƙarfi har saida yaji kansa ya sara. Siraran idanunshi ya zubawa fuskar yarinyar tabbas ya ganeta. Kai ya rausayar ya juya tare da taɓe bakinsa alamun. Oho yama kasheki in yaso kunfi kusa ai. Barrister Kabir kuwa gudu yakeyi sosai sabida kiran Jannart da yayi har sau uku bata amsaba ya tabbatar masa ba lfy ba. Shi kuwa Junaidu cikin tsananin mugunta da son huce haushinsa ya kuma shaƙo wuyanta. Wanda yasata yin wani irin kakari tare da zazzaro idanunta woje. *Dan girman Allah da Manzonsa da darajar iyayenki kada ki fitar min da littafina dan kin biya kudin karantawa bawai yana nufin kin mallakeshi bane, na roƙeki da isar zatin ubangiji daya bamu rai da lfy, don soyayyar manzon tsira dan mutuncin iyayenki kasa ki karantamin littafina in baki biyaba, tun forko kunsa littafina na kuɗine, kada ku tauye hakkina kuji tausayin maraicina* Wanda kuma su Baba Ado da Ashiru mai gadi kab suka rumtse idanunsu da ƙarfi sabida ganin yana son kashe baiwar Allah. Wani irin kallo Rayyern yayiwa Usman P.A dake cewa. “Innalillahi zai kashe tafa". “Toh me ruwanka ba gidansu ɗaya ba”. Dr Rayyern ɗin ya fad’a, Waɗannan ƙattin samudawan kuwa suma cirko-cirko sukayi to ya zasuyi. Ɗan uwanta ne wa zai hanashi in ba mahaifinsu ba. Su kuwa su Alhaji Abdu suna jin ihunta amman basu fitoba hakama Daddy. Mom kuwa dake wonka sauri-sauri takeyi dan ta samu ta fito. Abdul kuwa gefe ya tsaya yana zubda hawaye. Wani irin gigitaccen duka fa Junaid ya fara yi mata tamkar zai ɗauke ranta. P.A kam tuni shima hawayen tausayin yarinyar ya cika masa idanu. Shi kuwa Dr Rayyern Mai-nasara cikin yanayin halinsa na babu ruwansa da shiga harkar da bata shafeshi ba, yayiwa motar key kana ya tada ya juya akalarta zuwa bakin gate. Hon ya danna amman ina Ashiru mai gadi baima san yanayi ba. Cikin jan tsaki ya kuma danna horn still Ashiru baima san yanayi ba. Shi kuwa Junaid cikin huce haushinsa ya daddage ya yarfa mata wani irin marin. Da yasa ta saki ihu da ƙarfi. "Wayyo wayyo Allah na Wayyo Mom Wayyo Abba Yah Junaid zai kasheni Daddy”. Bata ida rufe bakinta ba ya kuma zabga mata wani marin azabebben mari. Wanda yasa jinin haɓo ɓallo mata ta hancinta. Da k’arfi Dr Rayyern ya rumtse ƙwayar idanunsa, kana ya bud’esu a hankali. Dai-dai lokacin kuma Abba ya iso bakin gate ɗin, ganin yanata dannan hon ba'a buɗe mishi bane yasashi. Buɗe mota ya fito.yana fitowa yana jin ihunta. Haka yasa ya kutsa kanshi da gudu cikin gidan ta ƙaramar kofar. Dr Rayyern kuwa kashe motar yayi ganin ba'a buɗe mishi gate ba. A hankali ya meda bayanshi ya jingina da jikin kujerar kana yasa hannunshi ya dafe saman marfin motar sabida yayi ƙasa da glasss ɗin. Tallabe kanshi yayi da tafin hannunsa kana a hankali yace. "Bari muga ƙarshen Game ɗinnan ko P.A”. Cikin tausayi P.A yace. "Sir zai kasheta fa”. Ganin kallon da ya mishi da idanunsa da suka time zuwa launi jane ne kuma yasa yayi shiru. Kana ya zuba musu ido ta cikin mirror motarsan sabida zuwa yanzu sun dawo bayanshi kusa da motarshi ƙanƙance idanunsa yayi tare da zubasu kan madubin yana kallon duk yadda Junaid ke mata. Isowarsu bakin motar tasa ne kuma, yasa Junaid damk’o tarin sumar kanta, wanda gaba ki daya ya watse akan gadon bayanta, saboda tsananin wahalan daya bata, irin damk’an da yayiwa fashion nata ne kuma yasa ta sakin wani irin azababben ihu, batare da ko gama rufe bakinta tayi ba, ya bugata da jikin motar. Wanda hakan yasa Ta fad’a kan motar, atake kuwa jinin dake zuba daga hanci da bakinta ya tsananta ya fara zurarowa har kan motarsa. Da ƙarfi ya rumtse idanunshi tare da kame jikinsa. Da yaji zuciyarshi tana wani irin masifeffen harbawa da wani irin masifeffen tsalle kamar zata fito woje. Dai-dai lokacinne kuma Abba Kabir ya shigo cikin gidan hankalinsa amatukar ta she. Ashe kuwa baimaga komai ba a tashin hankali ba, saida yaga yanda Junaid din ya buga Jannart ajikin mota. Wanda hakan yasa ko ihu mai karfi ta kasa fitarwa, ga kuma jinin dake ci gaba da fita ta hancinta ba ƙaƙƙautawa. Cikin wani irin tashin hankali kiɗima maitsanani Abba Kabir ya nufosu a guje. Shi kuwa Dr Rayyern Mai-nasara wani irin masifeffen tsuma yaji naman jikinshi nayi gaba ɗaya babbar yatsarshi da Jannart ta fasa mishi had’uwarsu ta forko sai wani irin karkarwa takeyi. Abba kuwa yana gudun nufosu yana. "Innalillahi wa innailaihi rajiun. Junaid! Junaid!! Junaid!!! Baka da hankali ne kasheta zakayi ne. Kai wanne irin azzalumi ne!?”. Ya ida mgnar yana isa inda suke. Batare da wani jinkiri ba kuwa ya d’auke Junaid da wani irin gigitaccen Marin da yasa Junaid yayi tagal-tagal ya koma baya, Cikin tsananin fusata da makatar ido da zuciya yasa hannunshi duka biyu, ya hankaɗeshi, saida ya faɗi ƙasa. Abu da ɗan giya dama ba ƙarfi ba. Jikinsa na rawa kana kuma Ransa amatukar bace yace. “Baka da hankali ne Junaid wannan wani irin dabbanci ne, ko kasheta kakeson yi?” Abba din ya fada amatuk’ar tsawace. Tare kuma da sunkuyowa kan Jannart dake kwance akan motar Dr Rayyern jini na ci gaba da fita ta hanci da bakinta. “Jannart! Jannart!! Jannart!!!”. Ya kirata da azaban ƙarfi cikin tarin ruɗani. Wanda sautin kiranta da yayine yasa Dr Rayyern Mai-nasara buɗe kwayar idanunshi da suka sauya launi daga fari zuwa jazir. Idon ya zuba musu ta cikin madubin yana ganin yadda Barrister Kabir yake jijjigata a gigice yana mai cewa. “Jannart Bud’e idanunki nine Abbanki ne yazo bud’e idanunki Jannart!!!” Barrister Kabir din ya fada da muryarsa wacce tayi rauni sosai, kana kuma yana me dan jijjigata tuni ya gama gigicewa gaba ɗaya jikinshi rawa yakeyi rauni mai tarin yawa ya rufeshi. Duk wanda ya ganshi yasan yana cikin tashin hankali. A dai-dai lokacin ne kuma Rayyern ya bud’e murfin motar tasa ya fito, wanda ya fito ne kuma saboda yiwa Junaid warning, akan jinin daya shafa masa ajikin sabuwar motar sa. Kana kuma ya sashi ya wonke mishi jinin daya zuba mishi jikin motarsa, in ba wani salon sharri bane yake neman sa dashi. Barrister Kabir kuwa dake dukufe akan Jannart jin motsin mutum da yayi abayansa ne yasashi saurin juyawa, inda idanunsa suka sauka akan Dr Rayyern Bashi Muhammad Mai Nasara din koda yana cikin gigita ya gane waye ne shi. Aikuwa azabure ya mike tsaye, batare kuma da wani dogon tunani ba ya kamo hannun Rayyern d’in, cikin muyarsa dake rawa yace. “Dan Allah Dr. Rayyern ka taimakamin, kalli Jannart jini take ta zubarwa, Dan Allah Kataimaka kada ta rasa rayuwarta. Dan Allah ka ceceta ka ceci tsohuwar gsky itace hujja ɗaya gareni...” Yanayin yanda yaji maganar mutumin dake rik’e da hannunsa ne, yasa akaron farko yakai dubansa, ga Jannart d’in dake kwance, kan motarsa jini na zuba mata ta hanci da baki. Idanunsa ya d’an k’ank’ance saboda, yanda yaga numfashinta na sama da k’asa. Lallai Tabbas yasan cewa Idan bai taimaka mata ba, To zata iya fad’awa cikin wata matsalar daban kana ya lura wannan mutumin mutum ne mai daraja da Kekkyawar zuciya, a hankali ya kuma kalli yadda hancinta keta zubda jinin haɓo. Da sauri ya Juya. tare da kutsa kansa acikin motarsa, cikin sauri ya d’auki wannan bottle water din nasa mai matukar sanyi. Sabida muryar Barrister Kabir da yaji yana kuka da kiranta. Da sauri ya juyo ya K’arasowa kan Jannart din wacce. Yanzu Barrister Kabir ya ɗagota daga kan motar ya tallabeta a jikinsa yana kiran Daddy. “Yaya! Yayah Idi !!!”. Da sauri ya ƙara so gabansa tare da murɗa marfin gorar faron mai masifar sanyin nan. Kanta da Abba ke tallabe dashi ya saita tare da d’an sunkuyowa ya soma zirara mata ruwa mai bala’in sanyi a tsakiyar akanta. Yayi hakanne kuma saboda bata taimakon gaggawa sabida yasan idan ya zuba mata ruwan sanyi akanta, Lallai jinin dake fita a hancin nata zai tsaya. A dai-dai lokacin da yake tsaka da zuba mata ruwanne kuma, Alhaji Idi Sale Dakata, da kuma aminansa da suke cikin babban falonsa suka fito zuwa tsakar gidan, ganin abunda ke faruwane kuma yasa suka nufo kansu gadan-gadan. Jannart dake kwance akasa kanta bisa cinyar ƙanin mahaifin nata kuwa sanyin ruwan da Rayyern din ke zuba mata ne yasa ta, jan wani irin dogon numfashi, lokacin ɗaya kuma jinin dake zuban ya tsaya. *Kiyiwa Allah da Manzonsa kada ki fitar min da littafina, in kin San kin sayane dan ki fitarmin da littafina ki gaya min in meda miki kuɗin dan girman Ubangiji ɗayae haliccemu, kada ki karantamin littafina in baki biyaba ganan account na 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276 ko kuma ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp* Ganin jinin ya tsaya ne kuma yasa. Dr Rayyern Mai-nasara juyawa sauran ruwan ya zuba a jikin motarsa inda junin yake ya gangara yayi ƙasa. Kana ya juya ya shiga motarsa tare dayi mata key da danna horn. Cikin sa'a kuwa Mai gadin ya fara kiciniyar buɗe mishi gate yanayi yana sharce hawayen tausayin Jannart. Ita kuwa Jannart Lokaci ɗaya kuma gaba daya jikinta ya d’auki karkarwa, take ta soma fitar da wani irin numfashi mai kaman sheshshek’a alamun kuma athsman ɗinta yana tasowa. Idanu duk suka zuba mata, Yayinda Abba kuwa ya tsaida idanunshi kan ƙirjinta. Inda yake Kallon yanda bugun zuciyarta ke tayin k’asa. Adai-dai lokacin da bugun zuciyar nata ya tsaya cak ne, kuma Idanunta suka soma kakkafewa, lokaci d’aya ta saki wani irin nishi’n daya saka Abba firgici. Dai-dai lokacin kuma k’irjin Dr Rayyern Mai-nasara yayi wani irin masifeffen harbawa. Take kuwa numfashinta ya d’auke D’ibbbbbb..... _Dan Allah ba danniba dan Allah da Manzonsa da darajar iyayenku nace kada ku fitarmin da littafina in kin sayane don ki fitar kiyiwa girman Allah ki gaya min in meda miki kuɗinki, dan Allah kada ki karantamin. In baki biya kuyiwa Allah kada ku watsa min littafina baku san wahalar da nake sha kan rubutun nanba._ BY *GARKUWAN FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 16 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE NE* *FREE PAGE sunzo karshe, daga gobe zamu gama FREE PAGE, ki biya ki karanta. 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number 09097853276, ko kuma ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp na. Special people group 1k ne karamin group kuma 500 ne, wanda bonus ne wa fan's na, asalin kudin littafin 1k ne saukine ga masoyana in an gama kuwa document 1k ne* Cikin tsananin tashin hankali, da kuma tsananin rud’ewa, Barrister Kabir ya sanya hannayensa duka biyu ya tallafo Jannart d’in. “Jannart! Jannart!! dan Allah bud’e idanunki Jannart!!! innalillahi wa inna Ilaihirraju’un! Yaya Idi Jannart ta suma, bata numfashi!!!” Barrister Kabir din ya fad’a yana me. Kallon Yayan nasa, wato Alhaji Idi Saleh dakata, cikin matsanancin tashin hankali. Shima kuwa Alhaji Idi Saleh Dakata'n tashin hankali ne, kwance akan fuskarsa, cikin yanayin rud’ewan da yayi, ya kalli Dr Lukman dake tsaye, tare da cewa. “Dr. Lukman ka duba mana ita dan Allah.” Jin hakanne kuwa yasa Dr Lukman dake tsaye, d’an matsowa kusa dasu, dan duba Jannart din, wacce ita yanzu bata masan duk wata Waina da ake toyawa acikin gidanba. Idanu Barrister Kabir ya d’ago tare da watsawa, Dr Lukman din muguwar harara, cikin kuma yanayin fushi da tsananin b’acin rai yace. “Kada kayi kuskuren tab’a min y’a. Domin kuwa na jima da sanin muguwar cutar da kakeyi mata ta karkashin k’asa.” Cak Dr.Lukman din ya tsaya, tare da matsawa gefe batare kuma daya karaso wajen ba, saboda jin abunda Barrister Kabir din ya fad’a. Barrister kuwa sungumar Jannart din yayi, kaitsaye kuma cikin sauri ya nufi hanyar fita daga cikin gidan. Da hanzari kuwa maigadi ya bud’e masa dan madaidicin kofar dake jikin gate din gidan ya fice. Koda ya fito kuwa murfin motarsa na gidan baya ya bude, tare da tura Jannart din ciki ya kwantar da ita. Batare kuma daya jira komai ba, ya zagaya ya shiga b’angaren driver, ahanzarce ya tada motar, tare kuma da cillata kan titi, kaitsaye yabi bayan motar Dr Rayyern Mai-nasara dake ta sharara gudu, akan shumfud’add’en titin kofar gidan daya mike santa yana mai jin jijiyoyin kansa na tsananta harbawa sabida ihu da hayaniyar da akayi tayi a kanshi . Shi kuwa Barrister biye dashi yake a hamzarce. Wanda kuma yayi hakanne saboda sanin matsayin Rayyern da yayi, na likita zai iya taimaka musu. Yayinda ab’angaren Rayyern kuwa tuk’in motar yake, yana maijin wani irin b’acin rai acikin ransa, badan komai ba kuwa saidan b’ata masa rai da lokaci da akayi agidan Alhaji Idi Salte Dakata, Tabbas yasan cewar. Koda ace yaje asibitin nasa yanzu, babu wani abu da zai iya aikatawa, Domin yafi kowa sanin kansa Idan ransa na b’ace baya tab’a iyayin komai, koda ma kuma ace yayi din bisa dole, to abun bazai zama hundred percent yanda yake so ba ga kuma alamun ciwon kansa da yake ji. Y’ar k’aramar tsuka yaja, tare kuma da d’an buga kan steering motar tasa, kaitsaye ya sanja akalar tafiyar tasa, inda ya saki hanyar asibitin nasu daya kama, direct ya shari kwana tare da hawa kan titin da zai sa dashi da gidansu. Ganin hakanne kuma yasa P.A d’agowa ya kalleshi, kamar zaice wani abu kuma saiya fasa, saboda yasan halin maigidan nasa, da yawan lokuta bayason adameshi da yawan magana. Barrister Kabir dake bayan su Rayyern din kuwa, shima gudu yake shararawa, still kuma har yanzu yana mebin ba yansu, sai-dai duk bayan mintuna kad’an yana juyawa ya kalli Jannart dake kwance flat agidan baya, babu alaman numfashi ko d’igo ajikinta. Wanda hakan kuwa shi yake k’ara sanya Barrister Kabir din acikin tashin hankali. Tafiyar da bata wuce ta 30mn ba sukayi, isowarsu wajen wani jection ne kuma yasa, Usman P.A d’an d’ago kai ya kalli Rayyern din. Sake Kallon bayansu Usman P.A din yayi, still kuma ganin motar da tun d’azu yake ankare da ita, na binsu abayane , yasa shi d’an muskutawa cikin kuma yanayin mamaki yace. “Sir kaman fa binmu wannan motar dake bayanmu takeyi.” Idanu Rayyern din ya d’aga, tare da maida kallonsa ga madubin motar wanda yake haska musu duk abunda ke bayansu. Tabbas shima ya lura da motar, saidai kuma bai d’auki hakan amatsayin wani serious abuba, batare kuma daya tankawa Usman P.A ba, kaitsaye ya hau kan titin daya shigar dasu layin gidansu. Suna isa bakin gate din tamfatsetsen gidan nasu ne kuma, barrister Kabir ya taka wani irin birki. Wanda kuma hakan yayi dai-dai da tsayawar motar Rayyern din shima, cikin kuma zafin nama da zafin ciwon kan sa yakeji ya bud’e murfin motar ya fito, saboda duk atunaninsa Alhaji Idi Sale Dakata ne, bai daddara da gargadin daya yi masa ba, ya sake turo masa wasu mutanen dan su bibiyeshi. Fitowarsa daga cikin tasa motar ne, kuma yasa Barrister Kabir fitowa shima cikin hanzari, kuma ya nufo Dr. Rayyern d’in. Muryarsa na rawa yace. “Dan Allah Dr. Rayyern ka taimakamin, kada Jannart ta rasa ranta, Dan Allah ka taimakawa rayuwarta, wlh itace kaɗai babbar *HUJJATA,* ita kad’ai ce Hujjar da zan nuna anan gaba, please ka taimaka min!!” Barrister Kabir din ya fad’i haka cikin tsananin tashin hankali, da kuma muryarsa wacce take fitar da sautin kuka. Dr. Rayyern din kuwa Jin amo da kuma sautin, muryar Barrister Kabir din dake fita cikin kuka ne, da kuma amo mai shiga kunne, yasa shi rumtse I danunsa, tare dasa hannunsa na dama ya dafe kansa, dake wani irin sarawa, dan lokaci daya yaji kaman ana buga masa gudu ma a tsakiyar kannasa, abu na farko da bayaso arayuwarsa shine, yi masa magana cikin sigar kuka da kuma d’aga murya, sannan kuma aduk sanda wani ya buk’aci taimako afujajan awajensa, ya kanji zuciyarsa ta karye. Balle kuma Barrister Kabir din da yake ta had’ashi da sunan Allah. *Inama ace makaranta zasu kasance kamar Dr Rayyern in an had’asu da Allah zasuyi abu ko zasu bari, dan Allah da Manzonsa da darajar iyayenku idan Free PAGE ya kare kada ku fitarmin da littafina, in kinsan kin sayane dan ki fitar dan Allah ki gaya min in meda miki kuɗinki Dan girman Allah da tsarki littafinmu akwai karami. Group 500 ne kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276 ko ki sayi katin MTN ki copy edin ki turo min ta WhatsApp* “Usman!” Rayyern din ya kira sunan Usman P.A da wata irin murya. Jin amo da kuma sautin muryar Rayyern din cikin wani irin yanayi na dabanne kuma yasa, cikin sauri Usman ya fito, tare da k’arasowa yana Kallon Ogan nasa. “Ka kaishi hospital Usman kacewa Sulaiman ya duba patient din, please kuje Usman kutafi daga nan please.....” Rayyern din ya fad’i hakan, cikin wani irin yanayi marar dadi dayakejin kansa aciki, tare kuma dasa hannayensa duka biyu ya kama kansa. Usman kuwa fahimtar halin da Ogan nasa ke cike ne yasa shi, saurin kallon Barrister Kabir. Ahanzarce yace. “Muje na rakaku hospital dinsa akwai Doctor's zasu dubata in sha Allah zata samu lfy.” Ko jiran abunda Barrister Kabir din zaice kuwa baiyi ba, ya bud’e murfin motar barrister din, nan b’angaren mai zaman banza ya zauna. Ganin hakanne kuma yasa Abba Kabir din shima komawa cikin motar, a 360 ya murzawa motar key tare da cillata kan titi, kaitsaye suka nufi asibitin Mai-nasara Hospital, saboda dama Barrister Kabir din yasan asibitin. Ganin sun miki hanyar asibitinne kuma yasa Usman P.A ciro wayarsa ya dannawa Dr Sulaiman Kira. Bugu biyu kuwa Sulaiman ya dauki wayar, bayan sun gaisa ne kuma Usman P.A ke fad’awa Sulaiman din cewa. “Gamunan a hanyan Mai-nasara Hospital zamu kawo emergency patient, bisa umarnin Dr Rayyern.” Da “to.” Kawai Dr. Sulaiman ya amsa, Yayinda shi kuwa Usman P.A ya katse kiran. Rayyern kuwa da har yanzu ke tsaye abakin, motar tasa hannayensa duka biyu yasa ya cigaba da rike kansa dake sarawa. Jin da yayi cewar bazai iya jurewa tsayuwar bane, yasa shi nufar gate din gidannasu, koda ya isa jikin gate din, hannunsa ya daura akan y’ar karamar kofar dake jikin gate din, tare da tura ta ciki. Baba Maud’o dake zaune abakin kofar dan Part ɗin sa, yana me sauraran radio ne ya d’ago kansa, saboda ji da yayi an tab’a kofar shigowa gate din. Aikuwa yana d’aga kansa ya sauke idanunsa akan Rayyern, da har yanzu yake dafe da kansa da hannuwansa duka biyu. “Rayyern!!!” Baba Maud’o ya kira sunansa, cikin yanayi na mamaki da kuma zallar damuwa. Batare kuma daya bari Rayyern din ya amsa masa ba, ya d’aura da cewa. “Subahanallah Rayyern maiya sameka? Lafiya kuwa? Meke damunka? Bugewa kayi akan naka ne? Ko kuwa wani abune ya same ka?” Baba Maud’o yayi masa duka tambayoyin cikin bayyana tsananin damuwarsa. Shikuwa Rayyern da ayanzu, yakejin idanunsa sun fara yi masa nauyi, kai kawai ya iya girgizawa Baba Maud’on, batare kuma daya iya cewa komai ba, kaitsaye ya wuce cikin gidannasu. Hakan da yayi dinne kuwa yasa Baba Maud’o, Jin wani iri acikin zuciyarsa, take kuma damuwa maitsananin yawa ta bayyana akan fuskarsa, saboda ya sani ba karamin abubane zai sa Rayyern din dawowa acikin irin wannan yanayin, Lallai akwai abunda yake damunshi. “To kodai awajen aikin nasa ne aka bata masa rai? Kodai kuma ciwon kansa ne?” Baba Maud’o yayiwa kansa tambayar da bashi da mai amsa masa ita, sai Rayyern din. Ganin da yayi zancen zuciya bazai kaishi bane kuma, yasa shi dan bud’e kofar gidan ya lek’a waje, ganin motar Rayyern din da yayi fake akofar gate dinne kuma yasashi saurin fitowa, tare da leka cikin motar, ganin akwai key ajikin motar ne kuma yasa, da kansa ya wangale makeken gate din, tare da dawowa ya shiga cikin motar, da kansa ya shigo da motar ciki, saboda a lokacin shi kad’aine ya rage agidan, Hadi driver da kuma sauran masu bawa flowers ruwa duk basanan. *Dan Allah da Manzonsa idan free PAGE sun kare kada ku fitar min da littafi, ina rokon nanne da yakinin duk Musulmin kirki mai cikar imani da sanin darajar Allah da Manzonsa da darajar iyayensa nasan bazai fitarmin da shi ba, ko ya karanta na watan* Rayyern kuwa Ahankali yake tafiya, yana me d’an jujjuya kai tare kuma da rumtse idanunsa, da yakejin sunyi masa matukar nauyi. Isowarshi jikin kofar da zata sadashi da babban falon gidanne kuma, yasa shi d’aura hannunsa akan handle din kofar. Dai-dai lokacin kuwa Abba da Mamy ne ke zaune acikin falon da alamun tattauna abu mai mahimmanci sukeyi. Inda Abba ya d’ago kansa ya kalli Mamy, cikin yanayin yin ƙasa da murya da alamun tsawatarwa yace. “Kinsan abunda yake bunne, wanda kuma har yanzu bamu shirya tono shi ba. Meyasa kikeson ki bada kofa da abubuwa da yawa zasu iya wakana ba tare da mun shirya musuba. Wannan sirrin mai karfi ne da cikar rauni, Tono shi kuma dai-dai yake da tsayawar bugun zuciyar wasu mutanen, musamman Rayye......” Sauran maganan dake bakin Abban ne kuwa, suka mak’ale, asakamakon jin motsin bud’e kofar falon da akayi, Wanda hakan yasa cikin sauri duk suka maida kallonsu ga bakin k’ofar. Ganin Rayyern din da sukayi dafe da kai ne kuma, yasa duk suka mimmik’e, “Rayyern lafiya kuwa?” Abba ya tambaya hankalinsa atashe. Kai Rayyern din ya d’an girgiza musu, batare daya ce komai ba, kuma ya k’arasa shigowa cikin falon, tare da nufan kan 3 seater, din leather cushion dake Cikin falon ya kwanta. Still kuma hannayensa ya sake maidawa duka biyu ya rik’e kansa. Al’amarin daya sanya hankalin su Abba da Mamy matukar tashi kenan. Da sauri Abba ya k’arasa inda Rayyern din ke kwance, hannunsa ya d’aura akan Rayyern din, cikin muryar dake bayyana zallan damuwarsa da farga yace. “Rayyern me yake damunka, kodai ciwon kanka ne ya tashi!?” Kai Rayyern din ya jinjina alaman “Eh.” Saboda ayanzu yakai wani stage da bayajin zai iyayin wata magana. Zazzafan numfashi Abba da Mamyn suka sauƙe, cike kuma da alhinin tashin ciwon kannasa, Abba ya zaro waya dan kiran Ramadan. Yayinda Mamy kuwa ta matso kusa da Rayyern d’in, anutse ta zauna tare da soma shafa masa tarin sumar dake kansa. A dai-dai wannan lokacin kuwa, Ramadan ne ke zaune acikin wani had’add’en lambu, dake cikin wani katafaren gida, yayinda ya k’urawa wata fara kyakkyawar matashiyar budurwar dake zaune agefensa idanu. duk da cewar kuma ak’alla budurwar dake zaune agefen nashi, ba zata wuce 20 years ba, amma tana da cikar halitta mai kyau, da ganinta kuma kasan cewa yar manyan mutane ne, Rayhanna kenan kyakkyawar matashiyar budurwar mai alkunya. Yayinda ad’an gefe da Rayhannan kuwa Riyyam-nsra ne zaune, yanata yiwa Hamman nasa tsiya. Cikin kuma ya bawa da zab’in Ramadan d’in yace. “Gaskiya Hamma Ramadan ka iya zab’en kyakkyawar budurwa, tamkar daga saudiya aka sassak’ota.” Murmushin Jin dadi Ramadan yayi, tare da sanya hannunsa na dama ya dafa kafad’an Riyyam din, again kuma cikin kasa dauke idanunsa daga kan Rayhanna’n nasan yace. “Angaya maka cewar ni na wasa ne, ai kwata kwata bana sanya, ko da ka d’auka cewar ni irin suma Hamma Rayyern ne waliyai.” Dariya Riyyam nsra ya saka, Yayinda ita kuma Rayhanna ta sanya mayafinta ta rufe fuskarta, wanda tayi hakanne kuma saboda Sam bazata iya jurewa, irin Kallon da Ramadan din keyi mata ba, Domin kallone da yake bayyana tsananin kauna da soyayyarsa agareta. Baki Ramadan din ya bud’e da niyar cewa wani abu, amma kuma sai k’aran wayansa dake tashi, acikin aljihun rigarsa, ya hanashi furta komai. Zaro wayartasa yayi, ganin sunan Abba na yawo akan screen din wayar ne, kuma yasa shi d’agawa da sauri. Daga can b’angaren kuwa Abba dake tsaye agefen Rayyern ne yace. “Ramadan, Rayyern! Rayyern ciwon kansa ya tashi!” Idanu Ramadan din ya dan zazzaro tare kuma da, mik’ewa tsaye cikin tashin hankalin daya samu kansa aciki yace. “Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un, Abba maiya samu Hamma Rayyern din, yaushe kuma ciwon kan nasa ya tashi?” Ya tambayi Abban cikin tashin hankali, gami da tsananin damuwa. “Bansani ba Ramadan, Domin yanzu dawowanshi gida, yanzu haka gashinan a kwance sai faman rike kan na yakeyi. Maza Ramadan kabar duk abunda kakeyi ka dawo gida, sannan ka biya ta pharmacy ka had’o masa magunguna.” Abban ya fad’i hakan, cikin muryar dake bayyana cewa, kwarai yana cikin damuwa. Ramadan kuwa idanunsa da suka ciko da k’walla, saboda tausayin dan uwannasa yad’an lumshe, kana cikin muryarsa da tayi rauni sosai yace. “Shikenan Abba ganinan zuwa.” Yana gama fadan hakanne kuma Abba ya katse kiran. Riyyam-nsra da tun d’azun shima ya mik’e tsaye hankalinsa atashe matuka, yace. “Hamma Ramadan mai yasamu Hamma Rayyern? Dan Allah karkacemin wani abu na cutarwa ne ya sameshi.” Idanu Ramadan din ya bud’e, cikin yanayin sanyi yace. “Ba abunda ya sameshi Riyyam, kawai dai ciwon kansa ne ya tashi, wanda dama kuma yana dashi, saidai bai cika tashi ba, harsai da dalili, Idan ciwon kannan ya tashi Riyyam, Hamma Rayyern yana shan wahala, saidai duk da haka gwara ciwon kan, akan matsanancin ciwon cikin da yake tashi mishi, awasu mabanbanta lokuta.” D’an rank’wafowa yayi ya kalli Rayhanna, da itama gaba daya damuwa ta bayyana akan fuskarta, saboda tasan matsayin Dr Rayyern din awajen Ramadan, tasan yanda Ramadan ya dauki Rayyern, da kuma yanda yake girmama duk wani abu daya shafesa, haka kuma tasan yanda Ramadan din ke daukan duk wata matsala ko damuwar yayansa, Domin sauda yawan lokaci Ramadan din, kan fad’a mata cewar Hamma Rayyern dinshi, shine duk wani Garkuwa’rsa, shine kuma wanda ya tsaya masa akan jindadi da farincikinsa. “Hanna zantafi, Hamma Rayyern bashi da lafiya, zamuyi waya later.” Ramadan din ya fada murya asanyaye. Mik’ewa tsaye Rayhanan tayi, tare da cewa. “Shikenan badamuwa, Allah Ubangiji ya bashi lafiya, yasa zakkan jikine.” Da “Ameen.” Ya amsa, har wajen da motarsa kirar Benz ke fake kuma Rayhanan ta rakosu, inda tayiwa Riyyam-nsra sallama. Saida taga ficewarsu daga cikin compound d’in gidan nasu, kuwa kafun ta koma ciki. Duk zuciyarta babu dadi, saboda duk wata damuwa da tagani akan fuskar Ramadan to ta shafeta. Ramadan kuwa suna ficewa daga cikin gidansu Rayhannan, wani irin gudu ya soma shararawa akan titi, wanda hakan yasa cikin mintuna kadan suka iso, babban pharmacy dinsu. Ko gama dai-dai-ta parking din motar baiyi ba, haka ya fito ya shiga cikin pharmacy din, duk wasu magunguna da yasan Rayyern din zai buk’ata ya had’a, tare da fitowa agurguje yaja motar suka nufo gida kaitsaye. Isowarsu bakin gate din gidanne kuma yasa, Ramadan soma danna horn. Wannan yasa cikin sauri Baba Maud’o dake zaune abakin gate din, yayi jigum, yazo ya bud’e musu, gaba d’aya bayajin dadi acikin zuciyarsa, saboda sai ayanzunne ma yake tunawa da cewar, halan ciwon kai din Rayyern dinne ya tashi, saboda aduk cikin gidan babu wanda baisan da cewar, Rayyern na fama da ciwon kai dana ciki ba. Ramadan kuwa yana shigowa cikin gidan yayi parking motar, cikin sauri kuma shida Riyyam suka fito, kowannensu fuskarsa dauke da matsanancin damuwa suka shige cikin gidan. Tunkafun su karasa shiga cikin babban falon gidan kuma, Ramadan ya soma b’abb’alle magungunan da zai bawa Rayyern din. Wanda hakan yasa suna shiga cikin falon, direct Riyyam-nsra ya k’arasa gaban deep freezer, tare da dauko bottle water marar sanyi kasan cewar ba'a jima da sasuba. Koda ya dawo goran ruwan ya mik’awa, Ramadan wanda zuwa lokacin harya gama b’are magungunan, inda da kansa ya tallafo Hamman nasa, tare da zuba masa magungunan, kana ya had’a masa da ruwan faro. Atake kuwa Rayyern ya had’iye magungunan, saidai kuma cikin radadin ciwon kan nasa da yakeji, ya sake komawa ya kwanta, Yayinda sannu Ahankali yake ci gaba da d’an jujjuyawa kan nasa. Idanu duk suka zuba masa, kana cike da tsananin tausayawa sukeyi mishi sannu, Riyyam-nsra kuwa zama yayi dab’as ak’asa, idanunsa da suka cicciko da hawaye ya zubawa Hamma Rayyern d’in, acikin ransa kuwa yana me addu’a, da fatan Allah Ya bawa hamma Rayyern dinnasu lafiya. Rayyern kuwa dake kwance kannasa ya sake rikewa, tare da lumshe idanunsa, wanda sukayi jazur, saboda tsabar wahalan da yakeji kuwa, hatta jijiyoyin dake kwance akan goshinsa saida suka fito rud’u rud’u. *Dan girman Allah masu sayan littattafai dan su fitar su watsashi kuyi hakuri kada ku saya littafina dan Allah nace in kin saya kuma ki gaya min in meda miki kuɗinki* Bayan kaman mintuna 15 dashan maganin nasa ne kuma, ya soma sauke wani irin wahalalliyar ajiyar zuciya. Yayinda sannu ahankali yakejin relief nad’an saukar masa. In a 20mn kuwa batare da zato ko tsammani ba, bacci mai nauyi ya daukesa. Jin yanda numfashinsa ke fita da d’an fusga ne kuma, yasa su Abba gane cewar yayi bacci, ajiyar zuciya suka sauk’e dukansu, Yayinda Abba kuwa ya d’an rankwafa tare da gyarawa Rayyern din kwanciya. Bayan ya koma ya zauna akan kujera ne kuma yasa hannunshi duka biyu yayi tagumi cikin alamun tarin fargaba, tashin hankali, so, da tarin tausayin d’an nasa . Ido Ramadan ya ɗan zuba mishi kana a hankali yace. “Abba ba komai fa in sha Allah zai samu lfy”. Numfashi ya ɗan sauƙe a hankali kana murya asanyaye yace. “Hakika yanzu aduniya babu wani abu da yake, damuna da kuma matuk’ar d’agamin hankali sama da ciwon Rayyern. Ciwon Rayyern yana damuna, musamman ciwon cikinsa da Idan ya tashi masa, yakeyin kamar zai rabamu dashi, Tabbas Ina matuk’ar tsoron ranan da ciwon nasa zai tashi, Ina fargaban hakan akoda yaushe, Ina mai kuma addu’a da fatan, Allah ya yayemishi wannan ciwon kai da ciwon cikin, Domin kuwa aduk sanda d’aya daga cikinsu ya tashi, shi kad’ai yasan wani irin zafi da yakeji tunda har yake fidda shi hayyacinsa.” Abban ya kai k’arshen maganan nasa, cikin raunatacciyar murya, Yayinda idanunsa kuma suka cicciko da hawaye. Ganin hawaye a idanun Abban ne kuma, yasa Mamy, Ramadan, Riyyam duk sukaji jikinsu yayi sanyi, take kuma idanun Mamayn ma duk suka cicciko da hawaye, kasancewar ta Mace ne kuma, yasa ta kasa controlling hawayen nata, harsaida suka sauk’o kan fuskarta, batare kuma da ta bari kowa yaga hawayen nata ba, ta share da sauri. Dai-dai lokacin kuwa Baba Maud’o dake tsaye abakin k’ofar shigowa falon, ya d’an d’aga muryarsa wajen yin sallama. Jin muryar Baba Maud’o dinne kuma yasa, Ramadan mikewa ya k’arasa tare da bud’e kofar, Cikin kulawa yace. “Baba Maud’o bismillah ka shigo mana.” Kai Baba Maud’on ya girgiza, tare da cewa. “A’a basai na shigo ba Ramadan, dama nazo ne na tambaya naji ya jikin Rayyanu.” Ajiyar zuciya Ramadan ya sauk’e, cikin kuma son kwantarwa da Baba Maud’on hankali yace. “Jikinsa da sauki sosai Baba Maud’o, yasha magani kuma yanzu haka ma bacci yake, Insha Allah kuma Idan ya tashi daga baccin, zai ji saukin ciwon kan.” Kai Baba Maud’on ya jinjina, cike kuma da gamsuwa yace. “Masha Allah! Allah Ubangiji ya k’ara masa lafiya da Nisan kwana mai amfani.” Da “Ameen.” Ramadan ya amsa, ganin Baba Maud’on ya juya ya tafi ne kuma, yasa shima komawa cikin falon. Baba Maud’o kuwa Koda ya nufi dakinsa dake cikin gidan, hannayensa yasanya ahankali ya share hawayen da suka gangaro daga Cikin idanunsa, wanda kuma yayi imani cewa, da ace bai bar wajen Ramadan din da wuri ba, To da akan idanun Ramadan hawayen nasa zasu zubo. _Littafin TUBALI na kuɗine ki biya ki karanta cikin salama special Group 1k ƙaramin group 500 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276 ko ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp_ Acan b’angaren su Barrister Kabir kuwa, da wani irin speed suka shiga cikin asibitin. Wanda kuma suna shiga ko gama parking ba suyiba, aka turo wasu nurses da gado irin maitayannan, su dakansu nurses din suka d’aura Jannart akan gadon, tare da kutsawa da ita cikin asibitin, kaitsaye zuwa emergency. Suna shigar da ita emergency din kuwa, Dr. Sulaiman, da kuma Dr. Imran, kana da Dr. Fatymah, suka shiga emergency din, tare da duk’ufa akanta, cikin sauri suka soma bata taimakon gaggawa. Yayinda acan waje kuwa, hankali atashe Barrister Kabir ya karasa receiption na, Hospital din dan bud’ewa Jannart din folder. Koda yaje kuwa baiwani dau lokaci ba layi ya iso kanshi. Mai bud’e folder dinne ya dago kansa ya kalli Barrister Kabir tare da cewa. “Sir me sunan patient din?.” D’anjim Barrister Kabir yayi, natsawon wasu mintuna, kafun ya dago kai, cikin aminta da abunda zuciyarsa ta yanke yace. “Sunanta *Jannart Abdulkarim Saleh Dakata.”* Kai mai bud’e folder’n ya jinjina, tare da maida kansa k’asa ya rubuta abunda yaji mutumin ya fad’a masa. Yan cike cike yayi cikin abunda bai wuce 5mn ba kuwa, ya bud’ewa Jannart folder acikin Hospital din. Barrister Kabir kuwa ganin komai ya kammala ne, yasa shi komawa bakin emergency room din ya zauna, tare da sanya hannayensa akan fuskarsa ya zuba tagumi, Tabbas a yanzun abubuwa da yawa ne ke damunsa, amma babban burinsa shine farfadowar Jannart da kuma dawowa cikin hayyacinta. Acan cikin Emergency room din kuwa, sosai su Dr. Sulaiman suka duk’ufa akan Jannart don ceto rayuwarta, saidai kuma duk yanda suka dauki abun ya wuce nan. Dr. Sulaiman daya shaida fuskar yarinyar ne ya sharce gumin dake goshinsa, tare da d’auko wani abu mai kaman dutsin guga guda biyu ya manna akan kirjin Jannart din, ganin da yayi batayi motsi bane kuma, yasa shi jin wani irin fad’uwar gaba, saboda sanin da yayiwa abun, sau uku kawai ake dannashi ak’irjin mutum, Idan aka dannawa mutum sau daya, ya farfado ya koma, aka kuma na biyu still bayan ya farfado ya sake komawa, To Idan akayi na uku mutum baiko motsa ba, Lallai alamace dake nuna cewar bashi da rai. Sake danna mata abun Dr. Sulaiman yayi akan kirjinta, cikin sa’a kuwa yaji taja wani irin numfashi, saidai kuma kafun su ankara numfashin harya koma. Kallon-kallo sukayiwa junansu, kafun Dr. Sulaiman ya sakeyin shahadan danna mata abun da karfi akan kirjinta. Wani irin dogon numfashi maikama da shak’uwa taja, tare da mimmik’e jikinta, lokaci daya kuma bugun zuciyarta ya...! *littafin TUBALI na kuɗine, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU* *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki ta karkashi D.H.L. in dai kin cika jakarki baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:20 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 17 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *FREE PAGE NE* *LITTAFIN TUBALI NA KUƊI NE, KI SAYA KI KARANTA BA TARE DA HAKKIN WAHALATA A KANKIBA, SPECIAL GROUP 1K AKWAI KUMA KARAMIN GROUP 500 KACAL A YAWAN POSTING NE BABBANCINSU YAKE, 0661110170 GTBank AYSHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in Kuma baki da halin turawa ta banki to ki sayi katin MTN! MTN!! Mtn!!! Ki copy number's din sai ki turo min ta whatsApp 09097853276. 🙏🏻🙏🏻🙏🏻😭😭😭 Na rokeku da girman Allah da Manzonsa da darajar iyayenku tsarkin al'ƙur'ani mai girma, kada ki karan littafina in baki SAYABA! In kuma kin saya dan soyyarki da Nabiyi rahamati kada ki rink’a fitarmin da littafina, mutanen dake karanta Audio books da masu posting a wasu wuraren kamar Facebook wattpad da kuyiwa girman Allah da isar mulkinsa da soyeyyarku da manzo mu Muhammad Rasulullah, kada ku taɓa min book har sai da izinina ga number wayata 09097853276, ka/kiyi min mgn ta whatsApp in mun dai-dai ta na lamunce miki/ka sai ka karanta ko ka saka domin wannan littafin dama kab sauran littattafai na hakkin mallakarsa nawane ɗan Allah kiyiwa Allah ba danniba sabida bana ɗin tashin hankali da fitina bare akai ga babin hatsaniya🤗🤝🏻🙏🏻😭😭😭* _Special Group 1k ƙaramin group 500 ne kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU_ Ya harba ya fara aiki. Ajiyar zuciya Dr. Sulaiman Dr Fatymah, da kuma Dr. Imran suka sauk’e, tare kuma dajin wani irin farinciki saboda, taimakon da Allah ya basu iko da dama wajen iya ceto rayuwar Jannart d’in. Dr. fatymah ce ta soma treating duk inda Jannart din taji ciwo, bayan ta kammala ne kuma, Dr. Imran yayiwa Jannart din wasu allurai, wanda zasu taimaka mata wajen samun ingantaccen bacci, da kuma k’warin jiki idan ta farka. Bayan sun kammala yi mata duk wani abunda ya dace ne kuma, Dr. Sulaiman da kansa ya turo gadon da Jannart din ke kwance, zuwa wani d’aki dake gefen Emergency’n na musamman. Fitowarsu daga Cikin Emergency room dinne kuma, yasa Barrister Kabir ta sowa, cikin sauri ya nufesu, hankalinsa amatukar tashe yace. “Dr. Yaya ya jikin Jannart din? Dan Allah ku fadamin halin da take ciki, kada ku b’oyemin.” Ya kare maganan yana me hade hannayensa biyu, waje daya alaman roko. Dr. Sulaiman ne ya dan matso tare da cewa. “Calm down jikinta da sauki sosai, Domin da taimakon Allah munyi nasaran samo numfashinta, yanzu dai haka tana dakin hutu.” Wani irin kakkarfan ajiyar zuciya Barrister ya sauk’e, tare da d’aga hannunsa sama cikin matsanancin farinciki yace. “Alhamdulillah Allah Nagode ma, Yah Allah ina rokonka da ka cigaba da bawa Jannart kariyarka akoda yaushe.” Dr. sulaiman kuwa kallon Barrister din yayi, cikin kuma tausasa murya yace. “Idan babu damuwa zan iya ganinka a office dina, saboda akwai maganar da nakeso muyi.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina, tare da cewa babu wata damuwa. “Dr muje.” Hakan kuwa akayi inda Dr. Sulaiman ya shige gaba, shi kuwa Barrister Kabir ya take masa baya. *Alhaji Idi Saleh Dakata House.* Dr. Lukman ne ya d’ago da kansa ya kalli Alhaji Idi Sale Dakata dake tsaye, fuskarsa dauke da bacin rai da kuma zallan rashin jin dadin abunda ya faru yace. “Alhaji Idi Saleh Dakata, kana ga abunda k’aninka yayimin yau, ya hanani duba Jannart, bayan yafi kowa sanin cewar nine likitan da yake dubata tun tana yarinya, kana ga fa har tsawa yayimin wai kada nayi kuskuren tab’a ta, har yana cewa wai yasan abunda nake shiryawa takarkashin k’asa. To Meya sani kenan? Yanaso yace ban iya aikina bane?” Dr. Lukman din ya tambaya yana sakin hucin iska. Shikuwa Daddy hannu ya d’agawa Dr. Lukman di, Domin ayanzu kwata kwata baya bukatar jin korafin kowa, abun dake cikin zuciyarsa kawai ya ishesa. Wani irin numfashi mai zafi ya fesar, tare da d’agowa ya kalli Alhaji Abdu Tababa, da kuma Dr Lukman din. “Kuje zan ne meku daga baya.” Yana gama fad’in haka ya juya, zuciyarsa amatukar hasale ya nufi cikin falonsa. Ganin hakanne kuma yasa Alhaji Abdu Tababa kama hannun Dr Lukman suka shiga mota, bayan maigadi ya wangale musu gate ne kuma, kaitsaye suka fice daga cikin gidan. Daddy kuwa Koda ya karasa cikin falon nasa, Sam kasa zama yayi, shi d’ayansa yake ta safa da marwa atsakiyan falon, Yayinda ya had’e hannayensa duka biyu awaje d’aya. Lallai Tabbas akwai aiki babba a gabansa, wanda kuma dole saiya tashi tsaye. Babban abunda yake tambayar kansa kuma shine, Tayaya akayi Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara yagane cewar, shine wanda yasa ake bibiyansa?. Ya akayi ma yasan gidansa, har tsaurin ido irin na yaron ya kawosa? Tayaya akayi ya yi wannan saken? “Wani irin shegen yaro ne wannan? Mai tsaurin ido da taurin kai da rashin tsoro?” Yayiwa kansa tambayar, yana me sharce gumin daya keto masa. Dai-dai lokacinne kuma Mom ta shigo, cikin falon, hankalinta amatuk’ar tashe, batare kuma da fahimci din da Daddyn yake ciki ba tace. “Alhaji Ina Jannart d’in, Ina aka kaita wanni hali take ciki dan Allah ku fadamin.” Amatuk’ar fusace Daddyn ya juyo, cikin tafasan zuciya ya dann wani tsawan daya saka hanjin cikin Momn kad’awa yace. “Waya baki izinin shigomin falo kai tsaye? Kifita daga harkata fa Maryam, da kike tambayan Jannart kinfini sonta ne? Ba’ayata bace, Ina ruwanki da inda aka kaita? Ko kece kika haifa min ita? Fice min daga falo, tunkafun na aikata abunda zai bata miki rai!!!” Daddy’n ya fad’a fuskarsa babu alaman annuri asamanta. Hakan kuwa shiya sanya, gaba d’aya jikin Mom yayi sanyi, kamar kuma yanda ya buk’ata cikin sauri ta juya ta fice daga cikin falon. Abdull dake tsaye awaje kuwa ganin Mom nasu tafi to jiki asanyaye ne yasashi rufa mata baya. Bayan sun isa nasu falonne ya kalli mahaifiyar tasa cikin sharce hawaye yace cewa. “Ki kwantar da hankalinki Mom, Insha Allah Aunty Jannart ako Ina take Allah zai kula da ita, kuma naga Abba Kabir nema da kansa ya d’auketa, nasan kuma asibiti zai kaita.” Jin abunda Abdull din ya fad’ane kuwa yasa Mom sauke ajiyar zuciya, lokaci guda kuma taji hankalinta ya d’an kwanta. Wayarta ta dauka tare da lalub’o lamban Barrister Kabir din, saidai kuma amma kwata kwata wayartasa bata shiga, hakanne kuma yasa ta hakura tare da ajiyewa akan anjima zata sake kira. *Mainasara hospital* Cikin yanayin tashin hankali Barrister Kabir ya zauna bisa kujerar dake gaban babban table ɗin dake gaba Dr Sulaiman. Gyara zama Dr Sulaiman yayi tare da d’an sauk’e numfashi, kana ya fuskanci Barrister Kabir, murya a tausashe yace. “Babanta ne kai?”. Cikin sauri Barrister Kabir ya gyaɗa mishi kai alamun eh kawai. Shi kuwa Dr Sulaiman, kai ya jinjina tare da ci gaba da cewa. “Kuna sane da cewa tana ɗauke da chronic Asthma, wanda yayi worst sosai ajikinta ko kunsan hakan?” Kai Barrister Kabir ya jinjina, kana cikin bada tabbaci yace. “K’warai Dr. munsan da hakan.” Ajiyar zuciya Dr. Sulaiman din yayi, kamar kuma zaice wani abu saiya fasa, rubutu ya danyi ajikin wata takarda. Bayan ya mikowa Barrister Kabir din takardar ne kuma yace. “Way’annan sune magungunan da zata sha idan ta farka, sannan kuma Dan Allah ana kiyaye yawan bacin ranta please dan abubuwan sunyiwa zuciyarta yawa, har ta fara samun raunin harbawar jini.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina, tare da cewa. “Insha Allah Dr. Nagode sosai, amma ya kake gani shin zan iya zuwa na Ganta kuwa.” “K’warai kuwa saidai kada kayi wata magana mai karfi da zai disturbing nata, saboda akwai alluran da mukayi mata, wanda akwai buk’atar dole saita huta.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina, tare da mikewa tsaye musabaha suka sakeyi da Dr. Sulaiman din. Bayan kuma ya gaya masa numbern dakin da Jannart din ke ciki ne ya juya yafice daga cikin office din. _Dan girman Allah da isarsa masu fitar da littafina da masu karanta na sata da masu karanta Audio books da masu sawa a YouTube da masu posting nashi a wani wurin kuyiwa girman zatin ubangiji daya haliccemu kada ku taɓamin. Littafina sai kunmin mgn kun saya na lamunce muku ku, dan kin biya 1k ko 500 bawai kuɗin mallakarsa kika biyaba, kudin samun damar karantawa ne 09097853276, ga number' ta, in Kuma zaki sayane ga ac no dina 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU_ Kaitsaye dakin da aka kwantar da Jannart din ya nufa, Koda ya shiga tura kofar dakin yayi, inda ya Sameta kwance tana bacci, an daura mata drip ajikinta. Karasowa Cikin dakin Abba Kabir din yayi, cikin tsananin kulawa hadi da tausayawa ya sa hannu ya shafi goshin Jannart din dake bacci Cikin kwanciyar hankali. “Insha Allah Jannart farinciki yana nan zuwa acikin rayuwarki, Domin ba zaki tabbata acikin kunci ba har abada, Tabbas watarana makiyanki sai sunji kunya, kunya irin Wanda ba zasu taba iya daga Ido su kalleki ba, Insha Allah watarana zaki zama y’antacciya nan bada jimawa ba.” Abba Kabir din ya fad’a, cikin tabbaci da kuma sanin lokacin hakan na k’aratowa sabida yasan dole watan-wata rana gsky zatayi halinta. Sanin da yayi kuma cewar Dr yace abarta tasamu ishashshen hutu ne yasa shi matsawa can gefe, tare da zaro wayarsa kaitsaye ya dannawa lamban Dr Sajo Kira. Cikin sa’a kuwa bugu uku kacal Dr Sajo ya d’aga wayan. Bayan sun gaisane kuma Abba Kabir din ya gyara zamansa tare da cewa. “Yaya Sajo jikin d’iyarku Jannart ne ya tashi, yanzu haka muna cikin Mai-nasara Hospital an bata gado, saidai kuma ba Dr. Rayyern ne ya duba ta.” Daga can b’angaren Dr. Sajo yace. “Subahanallah yanzu Ina fata jikin natan da sauki.” “Eh.” Abba ya bashi amsa. Dr. Sajon kuwa cewa yayi. “Karka damu Barrister Kabir Indai kuna Cikin Mai-nasara Hospital, koba Dr. Rayyern bane ya duba ta, To Ina tabbatar maka da zata samu isashshen kulawa, Domin gaba d’aya likitotin dake cikin asibitin sunsan aikinsu, kuma dukansu k’wararrune kamar yadda suke da lafiyayyun kayan aiki, sannan maganar Dr. Rayyern dinma zaku samu ganinsa Idan kukayi booking Insha Allah. Cikin samun karfin guiwa yace. "In Sha Allah kuwa zamuyi booking”. “Yauwa sai munzo”. To yace kana sukayi sallama da juna. Yana katse kiran ne kuma ya kira Matarsa Aunty Dijat ya Sanar da ita halin da ake ciki, nanfa tace gatanan zuwa ta k’are mgnar da cewa. “Yanzu ya jikin nata?”. Juyowa yayi ya d’an ya kalleta. a hankali take fesar da numfashi alamin baccinta yayi zurfi. “Da sauki.” Ya bata amsa, Domin kuwa harzuwa lokacin Jannart din bacci take bata farka ba. “Allah ya ƙara sauki”. Amin yace kana sukayi sallama. K’arfe 5 dai-dai ne kuma yana nan zaune, kiran Yayan nasa, wato Alhaji Idi Sale Dakata ya shigo cikin wayarsa. Bayan ya d’aga wayarne kuma Daddy da hankalinsa ke tashe yace. “Wai Kabir ina kuka shiga ne? Wani asibiti ne ka kai Jannart, duk na karad’e asibitoci mafi kusa damu amma babuku babu alaman ku, kuna Ina sannan ya jikin Jannart din?” Daddyn ya had’ewa Barrister Kabir duka tambayoyin awaje d’aya. Barrister Kabir kuwa ajiyar zuciya ya sauk’e, tare da cewa. “Kayi hakuri Yayah, gaba daya sha’anin ciwon Jannart dinne ya rudar dani, shi yasa bankira na sanar dakai komai ba, yanzu dai haka muna Cikin Mai-nasara Hospital, kuma jikin nata da sauki sosai Dan tun da doctors suka duba ta take bacci har yanzu kuma bata farka ba.” Shima Daddyn ajiyar zuciya ya sauk’e, nan take kuwa yace. “Okay ganinan zuwa Mai-nasara Hospital din” Yana gama fadin hakan kuwa ya kashe wayan. Mom dake kallonsa ne kuma tace. “Bari na dauko mayafi na muje, Domin dama na gama abinci, Idan yaso saina tafi musu dashi.” Kai kawai Daddyn ya jinjina mata, Domin kuwa hardai yanzu, Jin zuciyarsa yake a Jagule. Koda Mom ta d’auko mayafin nata, kitchin ta wuce tare da daukan basket din da ta shirya food flask acikinsa. Kaitsaye waje ta nufa, saboda tuni Daddyn ya fice. Tana fita compound din gidan kuwa ta sameshi zaune acikin motarsa, bayan ta shiga kana driver yaja suka fice daga cikin gidan. 6:12 pm dai dai suka iso cikin asibitin, wanda kuma zuwannasu yayi dai dai da zuwan Aunty Dijat. Domin kusan atare ma suka shiga cikin d’akin da Jannart din ke kwance bisa jagorancin Barrister Kabir. Bayan sun gaggaisa da junansu ne kuma, Aunty Dijat ta zubawa Barrister Kabir din kunun data dama musu ya sha kasancewar itama tayi girki na musamman ta taho dashi. A lokacin da aka soma kiraye kirayen Sallah magriba ne kuma, Daddy da Abba suka fice dan zuwa masallaci. Yayinda su Aunty Dijat da Momy kuwa anan cikin d’akin asibitin sukayi nasu sallan. Dawowar dasu Barrister Kabir din sukayi a masallaci kuwa, yayi dai-dai da shigowan wasu nurses guda biyu. Ledan ruwan dake jikin Jannart din, wanda ya k’are nurses din suka cire, tare kuma da sake yi mata wasu y’an gwaje gwaje. Bayan sun kammala duba lafiyar Jannart d’inne kuma, suka juyo inda d’aya daga cikin nurses din tace. “Kuyi hakuri patient din batason hayaniya sosai, kuma ak’a’idar aikinmu Idan dare yayi, bama barin kowa acikin Hospital din sai masu kula da majinyata, saboda haka dole duk zaku tafi, saidai za a bar mutum guda d’aya kawai da zaina kulawa da ita, ma’ana wanda zai kwana da ita.” Kai Duk suka jinjina, cikin gamsuwa da bayanan Nurse din Aunty Dijat tace. “Shikenan To Abban Hafeez kuje, Idan yaso ni zan kwana da ita” Saurin girgiza Kai Mom tayi tare da cewa. “A’a Dijat baza’ayi haka ba, duk kuje ni zan kwana da ita, Domin ba wani d’awainiya ne akaina sosai ba, ke kuwa nasan dole su Hafeeza zasu nemeki.” Murmushi Aunty Dijat din tayi kawai, saboda tasan maganan da Mom'n ta fad’a gaskiya ne. Hakan kuwa akayi kamar yanda Momy tace, ita dince ta zauna awajen Jannart din , yayinda Barrister Kabir, Daddy, da kuma Aunty Dijat suka koma gida. Mom na zaune kuwa har wajajen k’arfe 11 zuwa 12 amma Jannart bata farka daga nannauyan baccin da takeyi ba, wanda kuma hakan ya samo asaline saboda, k’arfin alluran dasu Dr. Sulaiman sukayi mata. *Littafin TUBALI na kuɗine ki biya kafin ki karanta cikin salama special Group 1k ne karamin group 500 kacal kuɗin karantawa ne bawai kuɗin mallakan littafin bane, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276 in ba halin turawa ta ac no kuwa ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp* Acan gidansu Rayyern kuwa, gaba d’aya babu wani wanda zaka kalla kace yana cikin farinciki, musamman ma da ayanzun suka ga, Rayyern din ya kwashe sama da awanni bakwai bai farka daga baccin daya daukeshi ba. *11:30 pm* Dai-dai ahankali ya soma bud’e idanunsa da sukayi masa nauyi. Inda yana gama waresu kuwa ya sauk’esu, tarwal akan Abbansa dake zaune agefe, ya k’ura masa ido, da dukkan alama kuma jiran farkawan nasa yake. Idanun nasa ya sake bud’ewa da kyau, cikin kuma dan kuzarin da ya saura masa, ya soma yunkurin tashi zaune. Ganin hakanne kuwa yasa Abba sakin numfashi, tare da cewa. “Alhamdulillah Rayyern ka tashi ko, sannu ya jikin naka? Ya kakeji yanzu?” Idanunsa ya d’an lumshe tare da k’ak’alo murmushin karfin hali, kana murya asanyaye yace. “Alhamdulillah Abba, yanzu banajin komai naji sauki.” Murmushin Jin dadi dukansu sukayi, Yayinda Riyyam da har yanzu yake cikin gidan, ya matso kusa da Rayyern din da sauri. Hannun Rayyern din ya kamo, tare da d’an langwab’ar da kansa gefe, kana cike da soyayya hadi da kulawa yace. “Masha Allah Hamma Rayyern, Naji dadi daka ji sauki, sannu ya jikin naka?” Kansa yad’an jinjinawa Riyyam din, tare da dan gyara zamansa, Ahankali yace. “Da sauki.” “Hamma Rayyern sannu ya jikin naka?.” Cewar Ramadan daya taso ya matso kusa da Hamman nasa. Kai Rayyern din ya jinjina alaman da sauki, dai-dai lokacinne kuma idanunsa suka sauka akan agogo. Ganin lokaci ne kuma yasashi dan fiddo idanunsa, tare da Kallon Abba da Mamynsa cikin marairaice fuska yace. “Abba 11:30 pm, narasa sallan magriba, da Isha, Ayyah Abba mai yasa baka tasheni ba.” Kai Abban ya girgiza tare da cewa. “Tayaya zan tasheka Rayyern? Ai rashin lafiya ya kauda komai, yanzu ba gashi ka tashi ba, kuma Alhamdulillah ciwon naka da sauki, sai kaje ka rama sallolin da ake binka, tun kafun 12 am ya cika. Kansa ya jinjina alaman “To.” Inda Kaitsaye Ramadan ya wuce sama ya had’a masa ruwan wanka acikin bathtub. Da taimakon Ramadan din kuma ya haura sama yayi wanka. Koda ya fito daga wankan, wani brown din jallabiya ya saka, tare da shumfud’a sallaya ya tada sallah. 30mn kuwa cas ya dauka yana sallan, bayan ya gama biyan duka sallolin nasa ne kuma ya sauk’o k’asa. Inda har yanzu suna zaune a falon. Gefen Abbansa ya zauna ya d’an kallon mamynsa dake cewa. “Sam Rayyern, baka kula da kanka saboda kwata kwata bakacin abinci, d’azu ma haka kafita bakasa komai acikinka ba sai kayan zak’i.” Kaitsaye kitchine Mamyn ta wuce, batare kuma da taji ta cewarsa ba, ta hado masa ferfesun kaza, da kuma gasashshen kifi, hadi da ruwan tea mai kauri. Ganin kuma yanda iyayen nasa suka sakashi agaba ne yasa shi dagewa yaci, duk da cewar bayajin dadin bakinsa, amma haka yaci sosai. Koda ya kammala cin abincin sama ya haura, saboda still wani sabon bacci yakeji a idanunsa. Haurawansa sama dinne kuma yasa, Riyyam-nsra mik’ewa tsaye. Cikin alamun bacci da kuma gajiya yace. “Abba Mamy Yah Ramadan ni zan tafi, dama na zaunane kawai saboda inason naga tashin Hamma Rayyern.” Kai Ramadan ya dago tare da Kallon Riyyam din, Cikin nuna damuwarsa ga Riyyam din kuma yace. “Gaskiya ba zaka tafi yanzu ba Riyyam, ka ko san k’arfe nawa? Yau kam dai ka kwana anan kabari gobe da safe Idan mukayi breakfast saika tafi.” “K’warai kuwa Riyyam dare yayi yanzu shabiyu fa, Ina zaka samu abun hawa ma, ka kwana anan kawai, yanzu ai duk munzama daya” Cewar Mamy da ta cab’i zancen. Abba dake zaune, kuwa baice musu komai ba. Ganin hakanne kuma yasa Ramadan kama hannun Riyyam din suka haura sama. Koda suka isa saman direct dakin Ramadan din suka nufa *Mainasara hospital* Abba ne da Aunty Dijat suka turo kofar d’akin da Jannart take, a nitse suka kutsa kai ciki. Dai-dai lokacin kuma Jannart ta ɗan fara motsa kwayar idanunta. Wanda kuma ganin hakan yasa dukansu cikin sauri suka k’arasa shigowa cikin dakin. Barrister Kabir da farin cikinsa ya kasa buya ne yace. “Alhamdulillah Masha Allah Jannart ta farfad’o, Alhamdulillah.” Jannart kuwa jin sautin Abban nata acikin kunnuwanta ne, yasaka ta kara Ware idanunta tare da yunkura ta tashi zaune. Kallon Abban nata tayi tare kuma da sakin sassayan ajiyan zuciya mai cike da burbushi kuka, kana Ahankali tace. “Abbana.” “Na’am Jannart ya jikinki? Ina da Ina keyi miki ciwo?.” Abba Kabir din ya amsa mata yana me shafa kanta. “Babu inda yakemin ciwo Abba saidai banajin karfi ajikina.” Jannart din ta fada tana me Zuro kafafunta k’asa. Dai-dai wannan lokacinne kuma Daddy ya turo kofar dakin ya shigo. Yana Ganin Jannart din azaune ya saki murmushi, tare da karasowa cikin dakin, kaitsaye wajen Jannart din ya nufo, cikin nuna so da kauna hadi da tsantsar kulawa yace. “Allah abun godiya Jannart ya jikin naki?.” Murmushi Jannart din tayi tare da langwabar dakai cikin sanyi tace. “Daddy jikina da sauki sosai.” Kanta Daddyn ya ci gaba da shafawa, cikin kuma muryar dake bayyana rararrashi yace. “Kiyi hakuri kinji Jannart, kwata-kwata bansan me yake damun Yayanki Junaid ba, Sam Junaid baida wadataccen hankali, duk lokacin daya shawo giyarsa akanki yake huce duk wani haushinsa, bansan ya zanyi dashi ba Jannart, amma na d’auki samunsa amatsayin k’addarata wacce bazan taba iya sauya taba.” Ya kare maganar yana mai matsan k’walla daga cikin idanunsa. Wanda hakanne kuma yasa Jannart girgiza masa, Kai kana cikin sanyi tace. “Karkayi kuka Daddy kaifa mahaifinmu ne, kuma zubda hawayenka asanadiyar Yah Junaid ba karamin masifa zai haifar masa ba.” Shiru gaba daya dakin ya dauka, inda hakanne kuma yasa Momy zubawa Jannart din abinci. Saidai kuma bataci abincin ba saida taje tayi brush tare dayin wanka kana ta kimtsa kanta da kayan da Aunty Dijat ta kawo mata wanda harda pand. Anan cikin toilet din dake cikin dakin ta gama kimtsawanta. Bayan ta fito ne kuma ta zauna taci abincin, Duk da cewar batajin dadin bakinta kuma haka ta daure taci sabida yadda iyayen nata suka matsanta. Kafun ta gama cin abincinne kuma Momy, tayi shirin komawa gida, acewarta zata je ta dawo. To shima dai Daddyn kasancewar ba jimawa zaiyi bane yasa Mom'n na tafiya shima ya tafi ba jimawa, acewarsa akawai wani aiki da zaiyi. Hakan yasa dakin ya rage daga Jannart sai Abba Kabir da Aunty Dijat da kuma Hafeeza. Wanda Hafeezan ne kuma ta kamo hannun Dijat, tare da cewa “Momy taso muje kiga waje.” Yadda take tajan hannun tane tana d’aga sautin cewa su fitane yasa Dijat din ta mike kasancewar tasan ba'a son cika hayaniya kan mara lfy. Koda suka fito harabar wajen kuwa, akan wani kekkyawan kujeran silver Dijat din ta zauna. Ko mintuna 3 ba ayiba da fitar tasuba. Barrister Kabir ya gyara zamanshi tare da jawo kujerar da yake kai ya ƙara matsowa kusa da Janbart Zama yayi agefen Jannart din. Wanda hakan yasa ta d’ago Idanunta dake cike tab da hawaye ta kalleshi. Kai ya fara jujjuya mata yana mai jin rauni. Gaba daya fuskarta ne ya sauya, Yayinda rauni da kuma matsanancin damuwa ya bayyana akan fuskarta. Cikin kuna da kuma ciwon da takeji acikin zuciyarta ta ɗan gyara konciyar da tayi murya a sanyaye tace. “Abba”. Cikin tarin kulawa yace. “Na'am Jannart”. Ɗan yunƙurowa tayi ta ɗan tashi ta jingina da jikin gini. Murya can ƙasa hawaye na kwaranya tace. “Abba Yah Junaid ya tsaneni. Yah Junaid shine babban matsalata aduniya, Yah Junaid baya k’aunata Koda kad’an, Abba sai yaushe ne nima zan zama y’a kamar kowa? Sai yaushe ne zan samu ingantaccen farinciki? Sai yaushe zuciyata zata huta da kuncin rayuwa? Yaushe Daddy zai fara daukan mataki akan abubuwan da Yah Junaid keyi min Abba ka rabani da gidan Daddy mana dan Allah ka medani gidanka...” Dan tsagaitawa da maganan tayi tare da dafe saitin kirjinta dakeyi mata zafi. Cikin kuma muryar kuka tace. “Abba zuciyata tana gab da bugawa, matukar rayuwata taci gaba da tafiya ahaka,Abba mutuwa zanyi, Domin wata kilan hakan shine zai zamo silar farincikina.” Saurin rufe mata baki Barrister Kabir yayi, cikin kuma muryar dake bayyana tsananin takaicinsa da tausayawa da son fara fahimtar da ita wani abun da bata saniba sabida fara shirin kawo mata sauyi a rayuwarta yace. “Bazaki tabbata ahaka ba Jannart Insha Allah haske yana nan zuwa, sannan ki rabu da maganan Junaid dana Daddynki. Domin kuwa Dadynki *HANKAKA NE*...!!!” Littafin TUBALI na kuɗine ki biya kafin ki karanta cikin salama special Group 1k ne karamin group 500 kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276. *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *TUBALI* PAGE 18 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* *WANNAN PAGE D’IN SHINE K’ARSHEN FREE PAGE, DAGASHI BABU WANI FREE PAGE IN KIN GANSHI A WOJEMA TO SATA PAGE NE daga wannan PAGE 18 na gama free PAGE, dan sonku da Allah da Manzonsa kada ku fitarmin da littafina 1k ko 500 da kika bada bawai yana nufin kin biya kin mallakeshi bane kuɗin karantawa ne, dan Allah nace ba don niba, in Zaki saya ga ac no 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in baki da damar tura ta account ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo minshi ta WhatsApp 09097853276.* _Masu karanta Audio books kuyiwa girman Allah ku kiyaye min littafina domin zama lafiya yafi zama ɗan sarki, ga number birjik a pages idan ki/kana so ki/kayi min mgn mu dai-dai ta masu posting a wasu shafukan kuyi girman Allah ku barmin books na, 09097853276_ Shiru Jannart tayi tare da zuba mishi idanu, tana mai nanata kalmar daya suffanta Daddy'nta dashi. “Hankaka!!!?”. Ta faɗa can ƙasan zuciyarta tana mai son nazartar ma'ana da tushen kalmar a hausan ce. Gyara zama Abba yayi tare da fuskantar ta da kyau cikin tsananin kulawa, tausayi ƙauna, jinƙai. Murya a sanyaye yaci gaba da cewa. “Bazaki fahimta ba Jannart kada ki tsauwalawa kanki tafiya nazari ko tunanin sarƙaƙiyar dake cikin rayuwarki. Bazaki ganeba sai an ganar dake, ina cikin matuƙar damuwa mai tarin yawa. Na yadda zan samu in zama GARKUWAR ki, ina tunanin kamar yarda da kikayi min tana da rauni bazan samu amincin da nake buƙata daga garekiba. Na amsar umarni na sawa ko hanawa!!!”. Hawayen dake kwaranya bisa fuskarta tasa hannun ta ta share kana a take wasu suka kwaranyo. Hakan kuma baya rasa nasaba ne da yadda taga idanun ƙanin mahaifin nata yana kwaranyo da hawaye. Tana hango tsananin tausayinta cikin kwayar idanunshi. Numfashi ta fesar a hankali tare da danne shessheƙan kukan dake son kumbce mata cikin aminci da dukkan yarda da yaƙini murya na rawa tace. “Abba kana da ƙarfin iko a kaina. Ni ɗiyace a gareka, kuma zan zamo mai biyayya akan dukkan umarninka, zan kuma nitsu in fahimci abun da kakeso in fahimta bani da wani katanga jigo majingini sai kai, Abba inada kekkyawan yaƙini kaine TUBALIN farin cikina”. Wani zazzafan numfashi Barrister Kabir ya fesar kana ya ƙara jawo kujerar ta matso kusa da ita, cikin sanyi ya kama tafin hannunta murya can ƙasa yace. "Yadda na riƙe hannunki haka. Ana haifoki mahaifiyarki ta damƙa min amanarki. Tana mai jaddada min cewa in zama Garkuwanki inyi miki zaɓi mijin na gari wanda naga ya dace dake, in gaya miki ke marainiyace tace in faɗawa duk wanda zan bawa aureki cewa ke marainiyace dan ya duba maraicinki.” Ina shessheƙan kuka wanda yake tafe da zazzafan tsohon dafi mai ciwo a zuciyarsa ya danne mgnar. Itama kukan ta farayi. Wanda Har Aunty Dijat dake woje ta fara jiyo sautinsu. Cikin tsananin rauni ya kalleta murya na rawa yace. “Jannart in nayi miki zaɓi da miji kamar yadda mahaifiyarki ta roƙa, zaki amince dashi, zaki yarda da duk tsarin da zan zo miki dashi dan mu cika fatan mahaifiyarki!!! In Kuma samar miki ƴanci!?”. Cikin kukan ta gyaɗa mishi kai. Hannunshi yasa ya sharce hawayen sa kana ya tsareta da ido tare da cewa. “Zaki iya amincewa in ɓoyeki, in bada ajiyarki a killataccen wurin da zaki tsira da ranki da lfyarki tun kafin wa'adin da suka tsara a kanki ya cika”. Zuwa yanzu kanta ya ƙara ɗaurewa, duk da ta saba jin waɗannan zantukan a bakin ƙanin mahaifin nata, amman har yau ta gaza samar musu muhallin ajiyewa. Cikin rashin fahimta tace. “Abba na amince”. Kai ya gyaɗa kana yayi ƙasa da murya yace. “Har Daddynki fa zaki bari bazaki kuma sanar mishi komaiba, bazai san inda kikeba”. Hannu tasa ta dafe ƙirjinta tare da zaro ido kana tace. “Abba in na dawo Yah Junaid zai kasheni, kuma Daddy na zai shiga tashin hankali!”. Numfashi ya fesar kana a hankali yace. “Lokacin da zaki dawo, zaki dawo da encinki mai ƙarfi, Junaid ko farcenki bazai taɓa ba, Daddy kuwa kunya zata makantar da idanunshi sabida ya gaza zama uba kuma Garkuwa a kanki. Sai dai hakan bazai faruba sai da amincewarki da sahalewarki. Kuma sai haka ta faru zaki gane kurman baƙin dake cikin rayuwarki. Shin kin amince!!!?”. Cikin zulimi tace. “Abba har na tsawon wani lokacin zaka ɓoyeni? Kuma ina zaka ɓoyenin?”. Da sauri yace. “Bana tantance lokacin ba, amman zan ƙiyasta wata takwas zuwa shekara ɗaya. Sannan inda zan ɓoye ki kuma shine ban gama tantancewa ba, amman ki aminta dani GARKUWA zan nema miki”. Ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe kana a hankali tace. “Abba na aminta da kai nasan baza cutar dani ba”. Da sauri yace. “Toh ki adana wannan mgnar amanace tsakaninmu kada ki gayawa kowa, duk faɗin duniyar nan. Nan kusa kuma zan samu wurin adanaki mai inƙanci”. Cikin sauƙe numfashi tace. “Toh Abba”. Shigowar Aunty Dijat ce yasa suka katse zancen. *Wannan shine PAGE na karshe a FREE PAGE in ki. Kuma ganin ci gabama to na satane baiwar Allah in kinaso ki saya, in bazaki iyaba babu dole ga littatafai da dama na kyauta, special Group 1 karamin group 500 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU* A nan gidan nasu kuwa. Mom na komawa ta shiga Kitchen aikin ta farayi yayinda Abdul ke gefenta yana tayata kana yana mgna, da Yah Azeez ɗinshi wanda. Kwanan ya koma Macsow kasan cewar acan yake aiki. “A jikin da sauƙin Yah Azeez yanzuma Mom ta dawo anjima in munje zan haɗaku a waya”. Abdul ya bawa Azeez amsa. Cikin tausayawa Azeez yace. "Toh shi kuma wawan ina yake”. Mom ce ta ɗan ja tsaki tare da cewa. “Yoh waya sani tun jiya da abin ya faru daya fita bai dawo ba”. Kwaffa yayi tare da cewa. “Allah zai saka mata”. Daga nan dai sukaci gaba da mgnar suna aikinsu. Saida suka gama aikin ta shiga Bathroom Dan yin wonka. _Dan Allah daga wannan PAGE din kada a fidda wani_ A can Gidansu Dr Rayyern Mai-nasara kuwa kasan cewar yau jumma'a. Basu dawo masallaci da wuriba, Sai kusan ƙarfe takwas suka shigo A jere da ma'aikatan gidan baki ɗayansu. Yayinda suka gaggaisawa suna tambayar jikin Rayyern. A hankali ya kalli Baba Mauɗo tare da cewa. "Alhamdulillah Baba Mauɗo na saumu sauƙi banjin komai sai baccin da nake ji bai isheni ba”. Cikin jin daɗi Baba Mauɗo yace. "Alhamdulillah Allah ya ƙara mana lfy”. Amin Amin sukace baki ɗayansu. Abba ne ya ɗan kalli Ramadan dake cewa. “Eh kasan mgnin ne zai ɗan saka jin bacci”. Kai suka gyaɗa alamun gamsuwa. Dai-dai lokacin da suka shiga falon ne Riyyam-nsra ya lumshe idonshi sabuda sabida ƙamshin masar da Mamy ke toyawa wanda duk ranar jumma'a take yinshi bisa umarnin Rayyern za'a cika manya-manyan kuloli kana ta dama kunun gyaɗa suna kaiwa tsangayar al'majirai”. Da sauri ya nufi Kitchen din yana cewa. “Mamy Barka da safiya”. Murmushi tayi tare da sauƙe kaskon tuyan dan tun ƙarfe huɗu take farawa in lokacin salla yayi sai taje tayi kana tazo taci gaba. So yanzu ta gama. “Barka dai Riyyam-nsra kun dawo ko”. Kai ya gyaɗa mata yana kallon tukunyar ferfesun data sauƙe. Shaƙan zazzafan ƙamshi yayi tare da cewa. "Wow special Mamy girkinki da daɗi”. Juyowa tayi ta da sauri jin ƙamshin turaren Rayyern. Ƙarasowa yayi cikin Kitchen din. Gefenta ya ɗan tsaya, tare da buɗe manyan kulolin. Ita kuwa foodflask ɗin da ta zuba musu breakfast ɗinsu a ciki ta nunawa Riyyam-nsra tare da cewa. “Kai manasu Dinning”. Da sauri yace to kana ya ɗauka ya fita. Juyowa tayi ta kalleshi tare da cewa. “Rayyern ya jikin naka?”. Kai ya jinjina tare da cewa. “Na worke”. Cikin jin daɗi tace. “Alhamdulillah, Allah ya ƙara mana lfy”. Amin Amin suka amsa shida Riyyam-nsra. Ramadan kuwa da Abba suna can falo, da alamu mgnar aure Ramadan keyiwa Abba duk ya marairaice. Cikin haɗe fuska Abba yace. "Kai da Allah tafi daga nan, Yayanka ma baiyi aureba sai kai ai dole dai ka jira sai yayi ko”. Fuska ya kwaɓe tare da longobar da kai kana cikin girmamawa yace. “Toh Abba”. Yana faɗin hakan kuma ya miƙe ya nufi Kitchen ɗin. Da ido ya bishi yana mai jin zafin tsawar daya daka mishin a ransa Allah ya sani baya son yin abinda zai b’atawa yaranshi rai more especially Rayyern. ```Special people group 1k ne karamin group kuma 500 BABBANCINSU a yawan posting ne``` Rayyern kuwa dake gefen Mamy cikin nitsuwa yace. “Mamy kada Ramadan ya kai masar tsangayar malam Babayo. Ya bari yau tsanƙayar Malam Mai-nasara zan kaishi, in Abba ya amince”. Juyowa tayi ta ɗan kalleshi tare da cewa. “Toh Allah yasa ya amincen”. Amin yace yana mai bin bayanta suka fito. A Dinning area Suka haɗu da Ramadan da yayi fuskar tausayi, Ɗan zuba mishi ido yayi kana ya kauda kanshi ya nufi tsakiyar falon. Mamy kuwa gefen Ramadan da Riyyam-nsra da suka zauna bisa Dinning table tayi kana ta kalli Riyyam-nsra tare da cewa. “Baka kaiwa su Baba Mauɗo nasuba”. Da sauri Riyyam-nsra ya miƙe tare da cewa. “Toh”. Kana ya ɗauko kulolin da plate cups and spoons. Ya wuce. Shi kuwa Rayyern a nitse ya zauna gefen Abban nasa, cikin sanyi yace. “Abba”. Numfashi ya ɗan fesar kana yace. “Na'am Rayyern, ya akayi”. Yayi mgnar cikin tsananin kulawa. Cikin yanayin neman al'farma yace. “Abba sadakan nane nace, dan Allah yau ka amince mu kaishi tsangayar Mai-nasara”. Ga mmkinsa sai yaji Abba yace. “Toh Allah ya bada ladan”. Cike da mmki yake kallonsa yana kuma muƙewa, Numfashi ya fesar fahimtar Abba yana cikin zurfin tunanine shiyasa ya amsa a sauƙaƙe. Hakan yasa da sauri ya dawo Dinning area. Cikin bada umarni ya kalli Ramadan da Riyyam-nsra da ya shigo yanzu yace. “Yauwa taso maza ku ɗauki womas ɗinan ku kai min cikin mota”. To sukace kana suka fara ɗauƙa. Shi kuwa da sauri ya haura sama ya ɗauko car key ɗin nasa. Koda ya sauƙo a hankali yace. “Toh Abba na tafi”. “Sai ka dawo”. Ya bashi amsa da alamun har yanzu yana cikin nazari ne. Yana fita su Ramadan na fita da kulolin ƙarshe. Riyyam-nsra ne ya buɗe mishi gate ya fita. Kana ya rufe sannan suka dawo cikin gida. Bayan duk sun zauna kan table. Mamy ta kalli Ramadan tare da cewa. "Kira Abbanku”. To yace kana ya miƙe ya sauƙo steps ukun tare da cewa. “Abba breakfast is ready”. Wani dogon numfashi mai nauyi yaja ya sauƙe a hankali kana yace. “Toh”. Sannan yazo saida ya zauna ya kallesu cikin kulawa yace. “Rayyern fa!?”. Cikin nitsuwa Riyyam-nsra yace. “Abba ba yanzu ya fita kai abincin al'majirai ba”. Kai ya jinjinawa Riyyam-nsra. Ita kuwa Mamy cikin fahimtar halin da yake ciki ta zuzzuba musu breakfast ɗin kana suka fara ci. Mai-nasara Hospital. Suna cikin hirar Jannart ta ɗan gyara konciyarta tare da lumshe idonta lokaci ɗaya bacci yayi awon gaba da ita. Hakanne yasa Abba koma gida. Aka bar Aunty Dijat. Abba na tafiya ba dadewa Mom da Abdul suka iso. Kasan cewar tana baccine yasa suka koma gefe suka zauna suna ɗan taɓa hira sama-sama gudun kada su tasheta. Yayinda Abdul yake riƙe da wayarta. Yana mgna da Salman. Nan ya gaya mishi suna asibiti. Koda Dr Sulaiman yazo ya dubata. Ganin tana bacci ya shaida musu jikin da sauƙi sosai. Shi kuwa Dr Rayyern Mai-nasara. A hankali yayi parking a gaban tsangayar malam Mai-nasara. Kana ya fito, Cike da Mamiki Uncle Mustapha da shima yanzu ya iso da abincin al'majirai da yake kawowa daga gidansan. Dan al'majiran malam Mai-nasara basa yin Bara shi da yaransa suke ciyar dasu. Da sauri ya nufi Dr Rayyern cike da mamaki yake cewa. “Ikon Allah wa nake gani kamar Dr Rayyern Mai-nasara?”. Da sauri ya juyo suka fuskanci juna, musabiha sukayi cikin jin daɗi yace. “Ya Malam da jiki?”. Cikin jin daɗi yace. “Masha Allah mu isa ciki, malam na nan jiki yayi lfy sosai fa!.” Ya ƙare mgnar yana miƙawa wani Gardi key ɗin motarsa tare da cewa. “Yauwa Yayana gashi fito muku da abincinku”. Da sauri Dr Rayyern Mai-nasara shima ya miƙa masa key ɗin motarsa tare da cewa. “Ga wannan ma ka duba baya ka fito muku da abincin”. Cikin jin daɗi Wanda Uncle Mustapha ya kira da yaya ya amshi key ɗin. Tare dayi musu godiya. Shi kuwa Uncle Mustapha jagora yayiwa Dr Rayyern Mai-nasara, har cikin gidan Malam Mai-nasara. Kana suka nufi wannan falon. Yana mai cewa. "Duk ranar jumma'a Malam bai fiye amsar baƙiba, amman nasan kai na musamman ne, mu shiga”. Ɗan guntun Murmushin yayi kana suka kutsa kai tare da sallama a baki. Can Dr Rayyern Mai-nasara ya hango Malam Mai-nasara, zaune tsakiyar falon. Yayinda wata kekkyawar tsohuwa ke gefenshi, da alamun abin karin kumallo take zuba mishi. Ganin Dr Rayyern Mai-nasara ne yasa Malam yunƙurawa ya tashi zaune. Cikin yalwataccen murmushi ya miƙo mishi hannu tare da cewa. “Masha Allah. Wa nake gani kamar Dactana mai Nasara”. Hannunshi ya miƙa mishi ya jawoshi ya zaunar dashi kusa dashi. Yayinda ya kalli Uncle Mustapha dake cewa. “Ai kuwa shine dai Malam”. Hannunshi ya ɗaura tsakiyar kan Dr Rayyern Mai-nasara tare da cewa. “Lallai.kuwa yau ka amsa sunanka Mai-nasara dunda kayi nasarar ganina da safiyar jumma'a.” Cikin son dattijon yace. "Alhamdulillah Nasara ta haɗu da nasara kenan”. Murmushi sukayi baki ɗayansu. Yayinda tsohuwar nan kuma ta zuba mishi ido tana mai mishi wani irin kallo. Kai ya juyo ya kalleta tare da cewa. “Barka da safiya”. Gyara zamanta tayi tare da sauƙe numfashi kana cikin kulawa tace. “Barka dai Mai-sa'a. Yau dai da Malam zakayi karin kumallo”. “Sosai ma kuwa”. Malam Mai-nasara yace yana mai gyara zamanshi. Ita kuwa tsohuwar kekkyawan akoshin dake tururin danderun naman ragon ne, ta turo tsakiyarsu. Kana ta jawo ɗayan kuma tuƙeƙen tuwon alkmana ne mai kyau. Da miya a kanshi miyar ɗanyar kuɓewa mai kyau tana ƙamshin man shanu, da ƙamshin ɗumamen. Sai kuma bread mai kyau na masu ciwon sugar sai flask. Da cups biyu. Misa alamu dai da basu zoba da tare zasuci abinci da tsohuwar. Kai Rayyern ya ɗan jinjina tare da cewa. “Alhamdulillah fa malam kaci kawai”. Cikin kula Malam yace. “Ina muci dai, ai dole kaci, tunda ba giya bace, ko kyamar tsoho kakeyi ne?”. Da sauri ya jujjuya kanshi alamun a a. Ita kuwa tsohuwar nan ɗan ƙaramin kwaryar dake gabanta da ruwa a ciki ta tura masa tare da cewa. “Toh wonke hannunka kuci”. Abu kamar wasafa dole suka matsa mishi. Allah ya sani yana son tsohon haka yasa ya ɗan gyara zamanshi, cikin nitsuwa yace. "To a bani tea”. Da sauri ta haɗa mishi tea. tare da amsar akoshin danderun da Malam ke miƙo mishi. Dole yasa hannunshi cikin kwaryar ya wonke. Kana ya gyara zamanshi tare da kallon Malam yace. “Malam ya jikin naka kuma?”. Loman tuwon daya sa a baki ya haɗiye kana yace. “Alhamdulillah Rayyanu naji sauƙin jikina sosai sai yawan ci”. Juyowa yayi ya kalli Uncle Mustapha dake cewa. “Dan Allah Dacta kaci girkin Innayinmu, zaka jishi da banne dana sauran matan duniya”. Ya ƙare mgnar yana miƙewa tsaye. Yayinda ita kuwa Innayi tayi murmushi tare da cewa. “Kwarai kuwa har matarsa ma”. Murmushi yayi tare da cewa. “Toh ki bari a yaba miki mana”. Dariya sukayi duka. Kana su suka fita. Ya rage dagashi sai Malam Mai-nasara. Wanda ya maida hankali kan cin abinci. Shi kuwa tea ɗin ya ɗan zuƙa a hankali. Idanunsa ya lumshe tare da buɗe su. Tabbas Mamynshi ƙarshece a girki amman daga shayin tsohuwar nan yaji da ban. A hankali ya ɗago kanshi ya kalli Malam dake cewa. “Dan Allah Rayyanu kaci naman nan zakaji dadinshi”. Kai ya jinjina kana yasa hannunshi cikin akoshin. A nitse ya ɗan yagi tattausan tsokar kana ya kai bakinshi. Wani irin tsinkewa yaji yawunsa yayi tare da amsar saƙon ɗanɗanon naman nan mai cike da ƙamshi. “Ya Salam”. shine abinda ya faɗa a zuciyarshi. Tea ya kurɓa kana ya ɗan kalli Malam cikin hikima yace. “Ni ko Malam sunan kakanka ne Mai-nasaran ko?”. Kai malam ya jujjuya mishi alamun a'a. Cikin jin daɗi ya gyara zamanshi tare da ɗan ture akoshin gefe. Sosai naman ya mishi daɗi to amman matsalar bazai iya cin abincin nama da sassafe hakaba. In yasha tea ɗin kawai ya gamsu sai irin 11-12 haka zai iya cin wani abu kuma. “Kaci mana”. Malam yace. Kai ya gyaɗa kana ya kafe kofin a baki ya zuƙe team ɗin kana ya ajiyeshu gefe, tare da cewa. “Toh Alhamdulillah na ƙoshi”. Murmushi kawai malam yayi tare da wonke hannunshi. Shi kuwa a hankali yace. “Toh Malam menene Tubalin sunan naka”. Toro mishi kwaryar malam yayi tare da yin dariya sosai. Hannunshi yasa yana wonkewa yana kuma kallon tsohon yana murmushi ganin yadda yake dari. Cikin tsagaita dariyar Malam yace. “Lallai kam ka nemi jin tsohon lbri”. Sai kuma ya ɗan kishingiɗa. Da sauri Dr Rayyern Mai-nasara yace. “A'a Malam tashi zaune, ba'ason mutun ya kwanta bayan cin abinci a take, anfi son ka ɗan zauna koma motsa jiki, ko ga masu lfy kwanciya da zaran an gama cin abinci yana haifar da cutar sugar.” Da sauri Malam yace to kana ya zauna tare da cewa. “Tubalin sunana ya samo asaline tun ina yaro ɗan shekaru tara a duniya, da aka kaini al'majiranci. Anan na samu sunan Mai-nasara nawane na kaina bana Babana bane ko kakana”. Sai kuma ya ɗanyi shiru ganin hakane yasa Dr Rayyern cewa. “Tah yaya aka sama sunan?”. Numfashi ya ɗan fidda kana yace. “Asalina ɗan jihar Adamawa state ne, yankin Jada al'majiranci iyayena suka kawoni jihar Kano. Nazo kano bani da kowa sai Allah sai malamina, wanda a ƙalla yakeda ɗalibai sun kai ɗari biyu,200 baya shayar damu bare ci damu. Mafi akasari ranaku ɗalibai kaso 100 cikin 200 da yunwa suke kwana da wuni. Wasu kan shiga gidaje 7 ba'a kirasu ba, cikin ikon Allah ni kuma duk gidan dana shiga sai an kirani kuma sai an bani abinci. Haka yasa abincin da nake samu yafi ƙarfin cikina, sai nake rabawa yara kamata. Yayinda wasu manyan ma ke zuwa suna roƙata inje musu Bara, duk wanda ya bani akoshinsa sai na cika mai nake dawowa. Toh fa daga nan ɗalibai suka samin Mai-nasara. Cikin ikon Allah kuma nasarar ta bini. Nayi karatu na tsawon shekaru goma sha biyu na haddaci al'ƙur'ani mai girma da tarin littattafai. Daga nan kano ta zamemin uwa goya marayu, malam ya bani yarsa itace wannan data tafi yanzu na aura. Kana na fara kasuwanci Allah cikin ikonsa ya samin al'barka a harkar kasuwanci na. Na ƙara mata biyu ƙannena suka dawo gareni da iyayena. Allah ya azutani da yara sama da 37. Kaga ai nasara ta yiwu, duk da bayan nasarar na fuskanci ƙalubale akan d’a mafi soyuwa a gareni”. Cikin gamsuwa Dr Rayyern Mai-nasara yace. “Allah sarki”. Da sauri ya katse shi da cewa. “Kai kuma menene TUBALIn sunan naka”. Murmushi yayi tare da cewa. “Nima ɗalibai ƴan uwanane suka samin shi. Sabida duk jarranawar da zanyi bana faɗunwa. Kuma duk abinda nasa gaba sai na cimmasa”. Shigowar Uncle Mustapha ne yasa suka tsagaita da hirar, kana akaci gaba da hirar dashi. Har sai tara dai-dai suka sallami Malam suka tafi A bakin gate suka samu wannan gardin ya basu keys ɗin su suka tafi. Daga nan kai tsaye gida ya koma. ~0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276 special Group 1k karami kuma 500~ A can MAI-NASARA Hospital kuwa. Ma'aikatan Arewa 24 TV ne, kusan su shida ke cikin ɗakin da Jannart ke konce. A hankali ta kalli Aisha Lawal dake ta gyara mata gashin kanta dake kan kafaɗunta. Salman ta ɗan kalla cikin nitsuwa tace. “Yah kiraka kuwa?”. Cikin yanayin tausayawa yace. “Keda baki da lfy me ruwanki da kiran wani”. Hajia Rabi'ah ce ta ɗan yi murmushi tare da cewa. “Yoh keda ma gaki a asibitinsa”. Aunty Fauziyya D Sulaiman kuwa cikin kula da nagarta ta ɗan shafa goshinta tare da cewa. “Ai dukkan uzuri bayan lfy yake, kada ki damu kinjiko Jannart MD da kansa yace a gaidaki da jiki”. Cikin jin daɗi ta kalli Fauziyya D Sulaiman tare da cewa. “Ngd matuƙa My Aunty”. Mom kam dake gefe sai godiya takeyi musu. Sun jima anan kana suka ajiye ledodin Fruits da suka kawo mata, Kana suka fita. Har sunje bakin ƙofar fita Salman ya juyo jin tana cewa. “Salman kada ka manta fa saura kwana biyar kacal”. Murmushi yayi tare da cewa. “In dai ina raye to kisa a ranki kinada GARKUWA”. Yana faɗin haka suka fita. Kasan cewar yau jumma'a haji babbar ranace yasa, dukkan Al'ummar musulmai suke cikin yanayi na musamman duk kan maza nata shirin zuwa sallan jumma'a tako ina. Sha biyu da rabi dai-dai haka take a gidansu Dr Rayyern Mai-nasara ma. Yayinda hakama Barrister Kabir kasan cewar duk a Nassarawa G.R.A suke yasa gaba ɗaya masallacin Al'furƙan suke da niyar zuwa. A hankali ya kalli Mamy dake ce mishi. “Toh Rayyern me kake so in dafa maka ne? Ni bana son zamanka da yunwar nan fa”?. Yana mai haurawa saman yace. “Mamy yanzu lokacin jumma'a ya ƙara to, bari inje inyi shirin salla in na dawo zanci abincin”. Da ido kawai ta bishi ganin tuni ma ya haura sama. A hankali ya ɗan juyo ya kalli ƙofar Bedroom din Ramadan jiyo muryarsa shida Riyyam-nsra alamun suma shirin tafiya jumma'a sukeyi. Dan yana jiyo muryar Riyyam-nsra na cewa. "Nima fa mai gare zaka bani in saka Hamma Ramadan”. Kai kawai ya jinjina ya wuce Bedroom ɗinsa. Kai tsaye Bathroom ya wuce. Bayan 15mn ya fito ɗaure da towel. Gaban dreesing mirror'nsa ya nufa cikin yanayin sauri-sauri ya busar da sumar kanshi tare da shafa mai kana ya miƙe ya nufi gaban ƴar ƙaramar Driver'n'shi na glass dake gefen babban durowar. A hankali ya buɗe, ido ya ɗan zubawa ƙananan kayanshi dake kimtse a ciki. Wata tattausan boxer and single ya zaro masu ɗan karen taushi. A hankali ya meda marfin ya rufe, sauri-sauri yasasu kana ya zare towel din ya cilla gefe ganin ɗaya ta kusa cika. Babbar durowar ya buɗe, Wasu kayan ya zaro Getzner fara ƙal mai masifar kyau da sheƙin maiƙo. Riga da wondo. Sauri-sauri ya saka su. Kana ya koma gaban Driver'n'shi na glass din hula damanga ya zaro Royal blue kalan zaren surfanin da akayi wa Getzner aikin rigar. Sunkuyowa ya ɗanyi toms masu masifar kyau samfarin Italy ya zaro suma Royal blue. Kana ya dawo gaban dreesing mirror'nsa. Kafa hular yayi irin kafin nan da matasa ke cewa. Babu ruwanka da duniya. Wato ya ɗan ture hular ta koma baya kaɗan hakan yasa tattausar sumarshi ta fito tana zuba sheƙi sajenshi ya kwanta lib sai sheƙi yake siraran lips dinsa suma suna sheƙin taushi. Sai kuma ya sunkuyo yasa fararen sawunsa cikin takalman. Agogon Daimond dake kan mirror'n ya saka. Turarensa Oud Zauji mai masifar daɗin shaƙa ya fesa. Kana ya zari car key ɗinsa Dan lokacin ya ɗan so ƙure mishi. Da sassarfa ya sauƙo kan steps din har yana takawa bibbiyu. Ba kowa a falon yasa da sauri yasa kai ya fita, ko su Baba Mauɗo duk sun tafi sai Ari. Haka yasa ya buɗe mishi gate kana Suka tafi tare haka nan yake ta jin tsinkewan zuciya da faduwan gaba. Numfashi ya ɗan fesar lokacin daya shiga cikin masalacin sabida har yanzu huduba akeyi. Inda ake hudubar akan illar cin riba. Sosai aka nitsu, bayan an ida hudubar ne kuma aka kabbarta sallan... Bayan sunyi raka'a biyun, an zauna zaman tahita. Sun ida zasuyi sallama sunyi gefen dama sun juyo hagu. Kenan Barrister Kabir ne dake gefen daman Rayyern ɗin ne ya ɗan leƙo fuskar Dr Rayyern bayan ya sallame. Wata iriyar sassayar ajiyar zuciya mai nauyi ya sauƙe tare da ɗaga hannunshi sama ya fara yiwa ubangiji kirari cikin zuciyarsa yana ƙara neman zaɓin Allah kan manufarsa da addu'a in al'khairi ne Allah ya nufeshi da ida nufinsa a wannan lokacin. Yayinda shima Rayyern da mafi akasarin mutane hakan sukeyi. Bayan an idar da salla ne, Dr Rayyern na fita yaji an riƙo hannunsa tare da ce masa. “Assalamu alaikum”. Da sauri ya juyo tare da cewa. “Wa alaikassalam”. Fuskarshi ya ɗan yamutsa alamun tunani kana a hankali yace. “Lfy”. “Lfy lau Alhamdulillah Dakta”. Barrister Kabir ya faɗa yana mai jawo hannun Dr Rayyern ya nufi can kan titi wurin motarsa. Ba tare da ya ƙara mgna ba yabi bayansh. Suna zuwa ya buɗe suka shiga....! Anan asibitin kuwa, da Yamma Dr Sulaiman ya bawa Barrister Kabir takardar sallama, sabida sosai jikin Jannart yayi sauƙin. Ya ƙara da cewa. “Idan an barku kun ƙara kwana tofa sai ranar Monday za'a sallameku. Toh kuma tunda jikin da sauƙi gwara kuje gida zaifi”. Dr Sulaiman yayi mgnar bisa bin umarnin da Dr Rayyern ya kidanya mishi a waya. Cikin jin daɗin samun lafiyar nata Barrister Kabir yace. “Toh Alhamdulillah Dr Sulaiman mun gode matuƙa Allah ya bar zumunci”. Amin Amin yace tare da juyawa ya fita. Su kuwa biyar dai-dai Barrister Kabir ɗin ya ɗauki Jannart da Mom ya nufi gida dasu. Suna kan hanya ne Daddy ya kirasu yazo bai samezu ba. Nan yake ce mishi ai an sallamesu gasu a hanyar gida. Nan dai suka koma gida Barrister Kabir ya bawa Mom magungunan tare da cewa ta kula da Jannart da shan mgnin. Ba tare da yayiwa yayan nasa mgnar Junaid ba ya sallamesu ya tafi. Toh a hankali dai abubuwa ke juyawa suna wakana. Yau Monday kwana biyu kenan da sallamo Jannart Alhamdulillah kuma jiki yayi sauƙi sosai. Junaid kuma har yau bai zo gidaba. Barrister Kabir kuwa duk cikin kwanakin nan bashi da zama yana yawan zirga-zirgan da Aunty Dijat ta gaza gane na menene. Yau Monday misalin biyar na yamma. Dr Rayyern Mai-nasara ne dake zaune a yar barandarsa balcony dake sama can jikin Bedroom ɗin sa. Sanye yake da wasu tattausan riga da wondon iya guiwa rigar kuma irin mara hannun nance. System ɗinshi ne bisa stoll ɗin dake gabansa sai plate da chocolate sai Bootle water a gefenshi. Sosai ya dugufa kan aikin da yakeyi. A hankali ya ɗago kansa cikin tarin gajiya ya juyo ya kalli farfajiyar gidan nasu can bakin gate. Wani irin juyowa yaye tare da tashi tsaye da masifar fargaba ya zubawa fuskar Barr....! *TUBALI na kuɗine ki biya kafin ki karanta cikin salama Da Allah.* *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: Da sauri ya miƙe. Idanunsa ya d’an zazzaro tare da sanya hannu ya dafe forehead d’insa, bakomai ne ya sashi yin hakan ba kuma, face ganin Barrister Kabir da ya shigo cikin gidan. “Wannan mutumin Again? to me yazoyi? Kardai akan wancan magananne mai kama da tatsuniya ya biyoni har gida? gaskiya Indai hakane bazan iyaba, gwara ma tunda wuri naje na dakatar dashi.” Ya fad’i maganar cikin sauri, batare kuma daya tsaya wani jinkiri ba kaitsaye ya juya, ya nufi asalin cikin sashinsa, Domin dole saiya sauko kasa, kafun zai iya dakatar da Barrister Kabir din. Barrister Kabir kuwa Koda ya gama dai-dai-ta parking din motar, budewa yayi ya fito. Ahankali ya juyo tare da nufo inda Baba Maud’o ke tsaye, idanu Baba Maud’o ya zubawa, fuskar mutumin da yaga yana tunkarosa, babu ko kyaftawa, Yayinda ajikinsa yakejin wani irin yanayi na girgizar kwanya. “Assalamu Alaikum Barka da aiki.” Barrister Kabir ya fad’a yana me mik’awa Baba Maud’o hannu, alaman suyi musabaha. Hakan kuwa shi ya katsewa Baba Maud’o d’an guntun tunanin da yakeyi, hannu ya mik’awa Barrister Kabir din suka gaisa. Saidai kuma duk yanda Baba Maud’on yaso dauke idanunsa daga Kallon, mutumin dake tsaye agaban nasa ya kasa. Barrister Kabir kuwa Dan gyara tsayuwarsa yayi, kana cikin sakin fuska yace. “Ni bak’one kuma nasan baka shaidani ba, amma Dan Allah ko zaka iya yimin sallama da maigidan?” Still idanu Baba Maud’o ya zuba masa, saidai kuma jin yace Yayi masa sallama da mai gidanne, yasa shi d’an sauk’e ajiyar zuciya. Kai Baba Maud’on ya jinjina, cikin kuma gamsuwa da yaji acikin zuciyarsa yace. “To Kajirani anan, ba matsala bari nayi masa magana.” “To Masha Allah nagode sosai.” Barrister Kabir ya fad’i hakan, yana murmushi. Yayinda shi kuwa Baba Maud’o kaitsaye ya nufi cikin gidan. Aikuwa yana fara tafiyanne hankalin Barrister Kabir gaba d’aya ya tattare ya tafi kanshi, inda ya zubawa bayansa idanu baya ko k’yaftawa. Musamman tafiyan mutumin, yaso tuna masa da wasu abubuwa. Saurin girgiza kansa yayi, tare kuma da ture duk wani tunani da yazo cikin k’wak’walwarsa, saboda yasan ma ba hakan bane, maybe yanayi ne kawai yazo d’aya. Sannan babban abunda yake gabansa ayanzu ma yafi karfin wannan tunanin. Shikuwa Baba Maud’o Koda ya k’arasa jikin k’ofar babban falon gidan, tsayawa yayi tare da soma dan k’wank’wasa kofar. Abba kuwa dake zaune acikin falon, Jin ana buga kofarne yasashi, d’an d’ago da kansa, tare kuma da bada izinin shigowa. Jin anbada izinin shiga ne kuma yasa Baba Maud’o d’an tura k’ofar, ahankali ya saka kansa acikin falon bakinsa d’auke da sallama. Ganin Baba Maud’o ne kuma yasa Abba dake zaune saurin mik’ewa, lokaci daya kuma ya saki fuskarsa tare da cewa. “A’a Baba Maud’o yau kaine da kanka, shigo daga ciki.” Murmushi Baba Maud’o yayi, tare kuma da d’an girgiza kansa, kana murya asake yace. “A'a ai bama sai na shigo ba, yanzuma daliline ya kawoni, wani mutumi ne yazo yananan awaje, ya kuma ce Kai yakeson gani.” Kai Abban ya d’an jinjina, tare kuma da danyin shiru na. Dan wasu sakanni, saboda duk a iya saninsa baiyi da wani akan cewar za’azo nemansa ba. Watsar da tunanin dake zuciyar tasa yayi, cikin kuma sakin fuska yace. “To Baba Maud’o ace masa ganinan zuwa.” Abban ya fad’a yana me gyara zaman babbar rigar dake jikinsa. Kai Baba Maud’o ya jinjina, batare da yace komai ba kuma, ya juya ya fice daga cikin falon. Dai-dai lokacinne kuma Rayyern ya gama sauk’owa cikin falon. Ganin da yayi kuma Abban nasa na shirin fita ne yasashi, dan Sosa k’eyansa, cikin yanayin inda-inda yace. “Abba fita zakayi ne?” Juyowa Abba yayi ya d’an kalleshi tare da cewa. “Eh yanzun nan Baba Maud’o yake cemin wai wani mutumi awaje yana son ganina.” Kansa yad’an shafa still, kana cikin yin k’asa da murya yace. “No Abba basai kajeba ai, ba bak’on ka bane bak’onane, kuma nasan ni yake nema.” Idanu Abban yad’an tsura masa, cikin rashin gamsuwa da hakan yace. “To kuma Idan ba bakona bane yace kuma yana nema na? Bari dai naje naji ko menene.” Saurin d’ago da kansa yayi ya kalli Abban nasa, lokaci daya kuma ya marairaice fuskarsa tamkar karamin yaro. “Abba dan Allah ka zauna, Zanje naji ko menene.” Ya fad’a yana me kokarin fita wajen. Kallonsa Abba yayi kana cikin rashin bai yarda da hakan ba yace. “Anya kuwa Rayyern To waye ne, lafiya dai kam ko?” “Eh Abba Lafiya kalau, bari naje na sameshi.” Rayyern din ya fad’a cikin d’an sauri, tare da gudun kada Abban nasa yace Lallai shi da kansa zaije. “Da kata Rayyern, koma dai wajen waye yazo, ai dai yanzu kam ni ya buk’aci gani ko, To barni naje na sameshi.” Abban ya fad’a cikin serious, wanda hakanne kuma yasa duk jikin Rayyern din yin lak’was, kansa yad’an langwabar gefe, cikin kuma yanayin sanyi yace. “Shikenan To Abba Dan Allah muje tare.” Kai Abban ya jinjina masa alaman to. Inda Abban yayi gaba shi kuma Rayyern ya biyoshi abaya, Yayinda acikin zuciyarsa yakejin babu dadi, saboda baisan da wacce maganan Barrister Kabir din ya kuma zuwa yau ba. Saidai koma meye yana fatan ace sab’anin waccan magananne da sukayi last Friday acikin mota. Koda suka fito compound din gidan, Barrister Kabir dake tsaye ajikin motarsa, yana hangosu ya fadada murmushi da kuma fara’ar dake kwance akan fuskarsa. Bayan sun k’arasone kuma Abba’n ya mik’a masa hannu sukayi musabaha, kana Rayyern ma ya bashi hannu suka gaisa. D’an Kallon Barrister Kabir din Abba yayi, cikin yanayin sakin fuska yace. “Sannu bawan Allah saidai kuma gaskiya ban shaida fuskar taka ba.” Murmushi Barrister Kabir din yayi, tare da gyara tsayuwarsa, still kuma fara’a fad’ad’e akan fuskarsa yace. “Eh gaskiya bazaka shaidani ba, Domin wannan zuwan nawa, shine zuwana na farko cikin gidanka, sunana *Barrister Kabir Saleh Dakata!!”* Dammmmm dammmmm haka zuciyar Baba Maud’o tayi wani irin bugawa, a lokacin da yaji sunan mutumin dake tsaye agaban nasa. A hankali ya lumshe idanunsa sabida jin zuciyarsa na wani irin harbawa da karfi, tamkar zata faso kirjinsa ta fito. Abba kuma kai ya jinjina nawa Barrister Kabir alamun gamsuwa. Rayyern dake tsaye agefensu kuwa, Dan lumshe idanunsa yayi, cikin kuma yanayin kosawa yace. “To Barrister mungode k’warai da ziyara.” Ya k’arasa maganar tasa atak’aice Domin Sam bayason daga haka mutumin ya sake fad’an wani abu kuma. Barrister Kabir kuwa fahimtar hakanne yasa shi, sakin murmushi, batare kuma daya lura da shock din da suke ciki ba yace. “Alhaji wajenka nazo Idan babu damuwa kozan iya samun lokacinka muyi magana.” Saurin girgiza Kai Rayyern yayi, lokaci daya kuma gaba daya mood d’insa ya sanja. Kallon Barrister Kabir din yayi, kana cikin dagiya yace. “Mun gama magana dakai tun a wancan ranan. To yanzu kuma ai inaganin babu buk’atar kace lallai saika yi magana da Abbana, Dan Allah kaje kawai.” Dr. Rayyern din ya k’arasa maganan, cikin son kin bawa Barrister Kabir din dama. Shikuwa Barrister Kabir murmushi yayi, batare kuma daya ce komai ba, ya sake gyara tsayuwarsa. Abba kuwa wani irin boyayyar ajiyar zuciya ya sauk’e, tare da d’an juyawa ya kalli Rayyern dake bayansa, wanda yayi kicin kicin da fuska. Tabbas zuciyar Abban ta raya masa wani abu. Hakanne kuma yasa shi dawo da kallonsa ga Barrister Kabir d’in. “Shikenan badamuwa Barrister Kabir Saleh Dakata mushiga daga ciki.” Abban ya fad’a yana me juyawa, kaitsaye, Barrister Kabir kuma ya rufa masa baya. Rayyern kuwa idanunsa ya rumtse, cikin haushi da takaici ya d’an ciji Labb’an bakinsa, sam kwata kwata ba haka yaso ba, yaso ace Barristern bai samu attention din Abban nasu ba. Juyawa yayi shima asukwane yabi bayansu. Yayinda Baba Maud’o dake zaune akan d’an bencinsa kuwa duk yabisu da idanu. Acan cikin falon kuwa, suna shiga Abba ya nunawa Barrister Kabir din wajen zama. Bayan duk sun zaunane kuma, Abban ya kalli Rayyern, da yake shigowa yanzu. Kuma shidinma waje ya samu acikin falon ya zauna, saboda ya fiso duk wani abu da Barrister din zai fada ya jita acikin kunnensa. Abba da Barrister Kabir din kuwa sake gaisawa sukayi, kafun duk sukayi shiru na d’an wasu sakanni. Still Abban ne kuma da har yanzu zuciyarsa bata daina bugawa da karfi ba, ya kalli Barrister Kabir din, tare da cewa. “Barrister inajinka meke tafe dakai?” K’akk’afar ajiyar zuciya Barrister Kabir ya sauk’e, lokaci daya kuma duk wani mood d’insa ya sanja, tsananin rauni da kuma karyewar zuciya ne suka bayyana akan fuskarsa, Yayinda zallan damuwa ta fito tayiwa fuskarsa kawanya. Gyara zamansa yayi ahankali, cikin kuma sanyin murya dake bayyana tarin fargaba hadi da damuwarsa yace. “Tabbas ni mabuk’aci ne awajenku, sannan kuma banzo dan komai ba, saidan saka rai da kuma fatan cewa watakila zaku dubeni..” Dan Jim yayi kana cikin k’ank’an dakai yace. “Taimakon had’i da Alfarma nazo nema awajenku, Dan isar Allah da Manzonsa idan zaku iya.” Shiru gaba d’aya falon ya d’auka, Yayinda kuma har yanzu zuciyar Abba keci gaba da bugawa, saidai kuma jin abunda Barrister Kabir din ya fad’ane yasa shi, sauk’e ajiyar zuciya, tare da kallon Barrister Kabir din cikin, kuma rashin gane inda kalamansa suka dosa yace. “Inajinka Barrister wacce irin taimako kake nema awajenmu, Allah Dai yasa zamu iya sabida yadda ka haɗamu dashi da fiyayyan halitta in ban iya maka shiba zanji ciwo a raina.” Idanunsa da suka d’an ciko da hawaye lokaci daya ya lumshe, cikin sanyin da jikinsa yayi ne kuma ya d’an zamo jikinsa daga kan kujeran, batare kuma dasu Abban sun farga ba, sai ganinsa sukayi ya durk’usa guiwowinsa biyu agaban Abban. Cikin wata irin muryar dake bayyana karyewar zuciya da kuma tsananin damuwarsa yace. “Dan Allah Dan Annabi Sallallahu alaihi Wasallam. kuyimin taimako, da kuma alfarma kamar yanda na buk’ata a farko, saboda tseratar da rai da kuma lafiyar y’ar Adam.” Again gaba d’aya falon shiru ya dauka, babu abunda ke tashi acikinsa kuwa face bugawan zuciyoyi, Yayinda kwakwalwar kowanne daga cikinsu ke kawo masa tunani na daban. Bama kamar Abba da gaba d’aya kalaman Barrister Kabir din suka d'aure masa Kai, tare da juya masa tunaninsa izuwa wani waje na daban. Yayinda shikuwa Rayyern gaba daya ya dauke kansa gefe, tare da hade fuskarsa. Kallon Barrister Kabir din Abba yayi, cikin kuma rashin fahimta da kasa sanin makaman kalaman nasa, hadi da rudun daya samu kansa aciki yace. “Barrister har yanzu dai ban fahimci inda kalaman naka suka dosa ba, bamusan me kake nufi ba? Rayuwar waye zamu tseratar, sannan me hakikanin zancen naka yake nufi?” Idanu Barrister Kabir ya d’an lumshe, sannan kuma murya araunace yace. “Tana tsananin buk’atar taimako, Tabbas Jannart tana buk’atar Garkuwa, had’i da ingantaccen mafaka, tana buk’atar haske acikin rayuwarta, wanda yake dauke da sarkakiya maitarin yawa, gaba daya duhu da bakinciki sunyi tasiri acikin rayuwarta, hakika tana buk’atar taimako, da kuma samun ceto daga irin azabar da d’an uwanta yake gana mata, Dan Allah ku taimaka ku bata mafaka, ku taimaka ku tayani inganta rayuwar marainiyar da Allah kejin kanta akoda yaushe.” D’an tsagaitawa da maganan nasa yayi, tare da d’ago kansa akaro na barkatai ya kalli Abba daya zuba masa ido. Saidai kuma awannan karon irin Kallon da yakeyiwa Abban ya banbanta dana sauran lokutan. Bakinsa ya bud’e Ahankali cikin kuma fata da addu’an cikar burinsa yace. *”Dan Allah Ina meneman alfarma agareku, Ina nemawa y’ata auren d’anka Dr. Rayyern Mai-nasara!!” zan bashi ɗiyata bisa yarda da gamsuwa da tarbiyarshi da gskyarsa da amanarsa* Wani irin bugawa maitsananin karfi zuciyar Abba tayi, wanda kuma harsaida rud’u da kuma mamakin daya shiga ya kasa b’uya akan fuskarsa. Idanunsa ya d’an zazzaro waje, da tsananin mamaki al’ajabi hadi da tu’ajjudi, yake Kallon Barrister Kabir din, saboda zai iya yin rantsuwa cewar maganan da Barrister Kabir din ya fad’a, ta daki zuciyarsa sosai, Yayinda kuma ta rarraba masa tunaninsa zuwa wani waje na daban. Rayyern dake zaune kuwa idanunsa ya rumtse da k’arfi, adai-dai lokacin da maganan Barrister Kabir din ta daki dodon kunnensa. “Aure! Aure!! Aure kuma!!!” Abba ya fad’a cikin bayyana tsananin mamakinsa, saboda shidai zaice tunda yake bai tab’ajin anyi irin hakan ba, sai awasu k’asashen kamar India, koda ma kuwa anan din anayi to ya sani ba acikin zuriyar Hausa Fulani ba gidan mata suje nemawa yarsu auren gidan maza. Barrister Kabir kuwa Kai ya jinjina, fahimtar da yayi kuma cewar sun yiwa maganan nasa wata kalar fahimta ne yasa asanyaye yace. “Kuyi hakuri banzo da maganar dan yin kaina, ko kuma wani abu na daban ba, saidai halin matsalar da nake ciki da kuma wanda nake shirin fuskanta yasa nazo muku da wannan buk’atar, nasan bakusanni ba baku kuma San komai akaina ba, amma Idan har buk’ata ta bazata samu ba, Dan Allah kuyi mini alfarma na kawo Jannart gidanku, ku b’oyemin ita, ku bata kariya kuma ku zame mata Garkuwa, ta yanda baza’a tab’a sanin cewa tana nan ba, kamar yanda na fad’a muku a farko, Jannart Marainiyace, marainiya kuma wacce take tsananin buk’atar taimako, amatsayinku na y’an uwa musulmai Dan Allah kuyi min wannan taimakon, ku zama kariya ga Jannart!!” Barrister Kabir ya kare maganar yana me had’e hannayensa duka biyu waje d’aya, alaman rok’o. Wani irin doguwar ajiyar zuciya Abba ya sauk’e, tare dasa hannunsa ya dafe zuciyarsa, da ayanzu ta rage yawan harbawan da takeyi tun lokacin da yaji sunan Barrister Kabir, maida bayansa yayi ya jingina da jikin kujerar da yake Kai. Idanunsa ya lumshe, Yayinda yake amsar duk wani tunani da ke yawo acikin k’wak’walwarsa, wanda kuma har yakeji tamkar zasu hautsuna masa k’wak’walwa. Tabbas ayanzu duk wani nazarinsa ya tsaya cak. Yayinda Rayyern kuwa dake can gefe, idanu ya tsurawa Abban nasa zuciyarsa na bugawa, saboda sam bayason Abban nasa ya aminta da maganar Barrister Kabir din. Domin shi agaba daya rayuwarsa babu maganan wata Mace acikin tsarinsa, ba kuma yajin zai iya auren wata, balle kuma ya karb’i wani ajiya ji rainin hankali wai ajiya!? Kamar a garin gaɓa-gaɓa. Abba kuwa kusan mintuna 5 kenan yanzu da ya nutsa acikin duniyar tunanin da yake. “Lallai Wannan shine k’arin dama, abubuwa nata kusantowa, nesa na matsowa kusa, Yayinda haske ke shirin bayyana ya mamaye duhun duhuwan daya danne kekkyawan Tubalin da yake gine tun da dadewa.” Abban ya fad’i hakan acikin zuciyarsa, adai-dai lokacinne kuma ya dawo daga duniyar tunanin daya tafi. Ajiyar zuciya mai karfi ya sauk’e, tare kuma da dawo da kallonsa ga Barrister Kabir dake zaune agabansa. Kwarai ya aminta da shawarar da zuciyarsa ke basa, ya kuma yi Na’am da hakan domin akwai wani ƙulli a tsakani. Numfashi me zafi ya fesar, cikin kuma yarda da kai hadi da gamsuwa yace. *Littafin TUBALI na kuɗine dan girman Allah da Manzonsa da darajar iyayenku kada ku karanta min littafina in baku biyaba, 1k ko 500 da kika biya ko zaki biya kuma bawai kuɗin mallakan littafin bane, kuɗin samun damar karanta Littafin ne, kiya girman zatin ubangijin daya bamu rai da lfy, kada ku fitarmin da littafin, dan darajar Allah kada kuyi ta posting na littafina. Special Group 1k ƙaramin group kuma 500 yawan posting ne babbancinsu, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in ba halin turowa ta account ki sayi katin MTN ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp number na* *”Ni Alhaji Bashir Abban Rayyern na amince da buk’atar da kazomin dashi Barrister Kabir, saboda haka na amincewa d’ana Auren Jannart!!” bisa tsarin Musulunci mu zamu nemi aurenta* Tamkar rugugin tsawa asararin samaniya haka Rayyern yaji fitan kalaman Abban nasa, hakanne kuma yasa shi mik’ewa tsaye agigice, hankalinsa amatukar tashe yake Kallon Abban nasa baya ko k’yafta idanunsa, wanda lokaci daya sukayi jajur. Barrister Kabir kuwa idanunsa ya lumshe, zuciyarsa cike da matsanancin farinciki, hadi da jin dadi marar misaltuwa, saboda tsabar farincikin da yaji acikin zuciyarsa ne kuma, yasa wasu irin hawaye suka gangaro kan fuskarsa. Hannayensa ya had’e waje guda, tare dayin shiru Dan yama kasa sanin da wacce irin kalmace zai godewa Abban. Rayyern kuwa da gaba d’aya jikinsa ya d’auki rawa, kansa ya soma girgizawa cikin, wata irin murya dake bayyana gaskiyar abunda ke cikin zuciyarsa yace. “A’a Abba Dan Allah kada.....” Saurin dakatar dashi Abban yayi, ta hanyar d’aga masa hannu, mai dauke da alamun dakatarwa, wanda kuma hakan shiya tilastawa Rayyern din yin shiru tare da haɗiye ragowar mgnarsa. Idanunsa ya rumtse da karfi, tare da taune jajayen labb’ansa, haka yakejin kansa na wani irin juyawa, arayuwarsa kwata kwata bayason jin wata magana da ta shafi mata, Babu mata atsarin rayuwarsa, saboda ya aminta cewa, zai iya rayuwa ko babu Mace a kusa da shi, Domin ko a addinance Aure bai zama dolen dole ba, matuk’ar zaka iya kare kanka daga aikata Zina da fasikanci toh shi bai kawo mace a rayuwarsa ma bare wani abu ya kwashesa. “Kabamu wuri!!” Abban ya fad’a atak’aice fuskarsa babu alaman wasa ko wargi. Idanunsa da sukayi ja sosai ya bud’e ya kalli Abban nasa, saidai kuma yanayin da ya gani akan fuskar Abban nasa, yasa shi juyawa cikin sauri ya nufi stairs din dazai sadashi da part d’insa, ransa amatukar jagule. Barrister Kabir kuwa ganin Rayyern din ya tafi ne, ya sashi juyowa ga Abba. Kansa ya d’an sunkuyar fuskarsa dauke da tsananin farinciki yace. “Tabbas Alhaji Bashir kayimin halacci, kayi min abunda bakowane zaiyi minshi ba, nagode matuka na gode sosai da sosai, nagode Alhaji Allah Ubangiji ya biyaka ya sanya farinciki mai dorewa acikin ahalinka.” Kai Abban ya d’an girgiza Barrister Kabir din, tare da cewa. “Bakomai Barrister Kabir ai duk yiwa kaine, Fatana da kuma burina shine Allah yasa hakan shine sanadiyar kawo haske acikin rayuwar da gaba da bayanta ke dauke da duhu da kuma rashin sani.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina, batare kuma daya zurfafa tunaninsa akan maganan da Abban ya fad’a ba ya ci gaba da yi masa godiya. Haka dai suka dauki kusan 30mn suna maganganu irin tasu ta manya. Kafun daga bisani Barrister Kabir ya mik’e da niyar tafiya. Har bakin kofar falon kuwa Abba ya rakosa, ba tare kuma daya tsaya yaga tafiyarsa ba, ya maida kansa cikin falon. Juyowarsa cikin falon kuwa yayi dai-dai da fitowar Mamy dake cikin kitchine, wanda kuma tun d’azu take tsaye tana sauraran maganganun da suke fad’a. Kallon Mamyn Abban yayi, Yayinda ita kuwa Mamy keyi mishi Kallon mamaki. Fuskarta d’auke da damuwa sosai tace. “Duk naji abunda kuka tattauna Alhaji, amma kwata-kwata banajin hakan dai-dai ne, tayaya zaka amincewa mutanen da baka sansu ba? Tayaya zaka dauk’o wasu daban ka sakosu acikin rayuwar mu? Wayesu mene hadinmu dasu, da har ka amince akan Rayyern ya auri y’arsu?” Ajiyar zuciya mai k’arfi Abban ya sauk’e, kana Ahankali ya shiga takowa har zuwa inda take. Batare kuma daya amsa mata duka tarin tambayoyin nata ba, ya kama hannunta kaitsaye suka nufi falonsa dake cikin main parlor din. Koda suka karasa falon nasa kaitsaye bedroom d’insa suka wuce, still kuma har yanzu yana rik’e da hannunta. Suna karasawa cikin dakin kuwa, ya maida kofar ya rufe tare da murzawa kofar key. Numfashi ya d’an fesar, kana Ahankali ya d’ago Kai ya kalli Mamyn, wacce har yanzu takeyi masa Kallon mamaki. K’asa-k’asa yayi da muryarsa, yadda yasan koda akwai wani adakin To bazai tab’a iya juyo abunda yake fad’a ba, sai ita d’in kawai. “Kiyi k’asa-k’asa da muryarki Ruk’ayya, kinsan komai babu wani abunda baki sani ba, Dama ce ta samu, hakika naji ajikina cewar komai yana gab da had’uwa waje d’aya, da yardar Allah abubuwa suna ta had’uwa waje d’aya.” Idanu Mamyn ta zuba masa cike da d’an d’aurewar kai, cikin kuma muryarta da yayi sanyi sosai tace. “Har yanzu bangane abunda kake nufi ba, meke shirin faruwa ne?” Ajiyar zuciya Abban ya sauk’e tare da sake rik’o hannunta da kyau. Again kuma Cikin yin k’asa da murya yace. “Kintuna Barrister Abdulkarim Saleh Dakata?” Kai Mamyn ta jinjina, cikin sauri kuma tace. “Natuna shi mana, har abada kuma bazan manta shiba.” Kai Abban ya jinjina cike da gamsuwa, yace. “To wannan bak’on da yazo wajena k’aninsa ne, shima kuma Barrister ne, sunansa Barrister Kabir Saleh Dakata.” Idanu Mamyn tad’an zaro cike da tsananin mamaki, tace. “Ikon Allah, Allah mai iko, mai kumayin duk yanda yaso, Lallai Tabbas kuwa na amincewa maganarka, Nesa na matsowa kusa, kuma haske zai bayyana Insha Allah.” “Insha Allah kuwa.” Abba ya maimaita cike da k’warin guiwa. Acan b’angaren Rayyern kuwa...! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: In Sha Allah kuwa. Abban ya maimaita cike da k’warin guiwa. Acan b’angaren Rayyern kuwa, koda ya koma part d’insa, gaba daya kasa zaune yayi, Domin kuwa abubuwa da yawa ne keyi masa yawo acikin tunaninsa. Direct kuma saman balcony d’insa ya koma, yana nan tsaye ne kuma yaga Barrister Kabir din ya fito. Hakan yasa cikin sauri ya juya, tare da nufan falon k’asan nasu kaitsaye. Koda ya fito falon, rashin Ganin Abba acikin falon Yayi masa dadi, wanda kuma hakanne ya bashi daman nufan waje kaitsaye. Fitowarsa compound din gidan, kuwa yayi dai-dai da mik’awa Baba Maud’o hannu da Barrister Kabir din yayi. Cikin aminci suka sake gaisawa, inda Baba Maud’o yace. “Masha Allah har kafito zaka tafi, To mungode sosai a gaida gida.” Murmushi Barrister Kabir din yayi, tare da cewa. “Nima Nagode Baba.” Dai-dai ya juya zai shiga cikin motarsa ne kuma, Rayyern ya k’araso wajen. Kallon-kallo suka danyi da Barrister Kabir din, Yayinda Barrister Kabir din ke kallonsa cikin sakin fuska. Shikuwa Rayyern yaken dole yayi, kana anutse yace. “Har zaka tafi?” Kai Barrister Kabir din ya jinjina masa alaman. “Eh.” Shikuwa Rayyern kaitsaye bud’e murfin motar yayi, b’angaren mai zaman banza ya shiga ya zauna. Ganin hakanne kuma yasa Barrister Kabir yin murmushi, tare da bud’e murfin motar shima ya shiga ya zauna. saboda Lallai yasan cewa akwai magana. Yana zama kuwa Rayyern ya fuskancesa. Cikin muryar dake bayyana gaskiyar abunda ke cikin zuciyarsa yace. “Bansan me kake nufi ba, Bansan me kake nema da rayuwata ba, Bansan wani k’ulline kuke nufina dashi, kaida y’an uwanka da kuma abokan kasuwancinka akaina ba, inayiwa fuskarka kyakkyawan gani , da kuma kyakkyawan zato, amma why zakayi min haka? kayi min bayanin yarinyar, kuma na saka baki anbata taimakon daya kama ta a Hospital dina? To yanzu kuma me kuke nema awaje na? Meyasa dole saini zaku zab’a mainayi muku? Ina da yakinin Akwai dubbannin mutanen, da zasu iya taimaka muku akan matsalarku, bawai dole sai lallai niba, To Meyasa kuke son takuramin? Meyasa kuke bibiyata? Meyasa zaka zo da wannan maganan mai kama da tatsuniya? Wanda ko’a labarai ko a fina finai babu irin wannan al’amarin, ni nakan cire kaina acikin duk wani abu danasan babu ruwana, Meyasa kukeson sakani acikin abunda baidace dani ba??”. Juyowa Barrister Kabir din yayi, ya kalli Rayyern d’in. Domin kuwa acikin kalaman da yaji sun fito daga bakinsa babu wanda bai fahimta ba ya fahimci Rayyern yanayi musu kuɗin goro shi dasu Alhaji Idi Saleh Dakata dasu Dr Lukman da Abdu Tababa. Ajiyar zuciya mai karfi ya sauke tare kuma da kamo hannun Rayyern d’in, cikin fuskantar juna yace. “Rayyern! Rayyern ka yarda dani, Rayyern ka aminta dani, bazan tab’a cutar dakai ba har abada, wallahi babu cutarwa tsakanina da kai, saidai ina tsananin neman taimakon ka, Ina neman taimakonka. Dan tsiratar da ran Jannart, Jannart marainiya ce, Dr. Rayyern ba zaka gane halin da nake ciki ba, ba ni kuma da isashshen lokacin da zanyi maka bayanin da zaka fahimceni, fatana ayanzu shine Jannart ta kasance ak’ark’ashin inuwarka, ba naso asan ma tana tare dakai, Domin Kuwa auren da zakayi da ita, Aurene na sirri, haka kuma aure ne da zai zamo auren manufa, Dan Allah Rayyern ka amincewa buk’atata, ko badan niba Kodan maraicin Jannart..” *”Manufa? Auren manufa Wanne irin manufa kenan?”* Rayyern din ya tambaya, yana me tsare Barrister Kabir da ido. “Manufa saboda ceto Rayuwarta, da kuma manufar fidda gaskiyar da take b’oye tsawon shekaru ashirin da biyu.” Idanu Rayyern din ya lumshe, akaron farko cikin kuma halin ko inkula yace. “To ni meye had’ina da wannan? Meya shafeni da hakan?” Ajiyar zuciya Barrister Kabir ya sauk’e. Kana cikin sanyi yace. “Baka da had’i dashi, amma kuma abad’inance kana da had’i dashi, Domin idan kataimaketa Allah Zaibaka lada, kuma kayi taimakon musulunci.” Barrister Kabir din ya fada idanunsa na ciko da k’walla. Lips d’insa ya cije, tare da sake rumtse idanunsa, cikin yanayin dake nuna Kosawa da da maganan yace. “Har dai yanzu bangane inda komai suka dosa ba.” Still ajiyar zuciya Barrister Kabir din ya sake saukewa, kana ahankali yace. “Nidai fatana shine ka amince, Idan ka amince ninasan yanda zan gudanar da komai.” Kai Rayyern din ya girgiza Cikin kuma rashin gamsuwa, da abunda Barrister Kabir din ke fad’a yace. “Wannan tatsuniya ne, ko kuma nace mafarkin da bazai kammala ba har gaban abadan, well yanzu me kaje ka fad’awa mahaifina mai kuka tattauna dashi?.” Murmushi Barrister Kabir din yayi. Kana yace. “Idan ka tambayeshi duk zai gaya maka na tabbatar da hakan.” Kafad’ansa yad’an d’age, batare kuma daya sake yiwa Barrister Kabir din wata, tambaya ba ya bud’e murfin motar ya fice. Hakanne kuma yasa Barrister Kabir sakin murmushi, tare da dan juyawa yana kallonsa. Harsaida Rayyern din ya b’a cewa ganinsa, kafun ya yiwa motar key kaitsaye ya fice daga cikin gidan. Rayyern kuwa kaitsaye part d’insa ya koma, gudun kada wasu banzayen tunanin abunda basu da muhimmanci arayuwarsa su dameshi ne kuma yasa shi, daukan laptop d’insa ya soma shigar da wasu bayanai. Acan b’angaren Barrister Kabir kuwa, zuciyarsa cike da tsananin farinciki ya Baro gidan su Rayyern din. Koda ya isa inda zaije kuwa ansoma kiraye kirayen sallan la’asar, bayan yayi sallan ne kuma ya ci gaba da sabgoginsa. Yayinda acan b’angaren Jannart kuwa, yau din kusan wuni tayi tana bacci, kasancewar acikin magungunan da aka bata a asibitin Mai-nasara’n, akwai way’anda suke sa bacci sosai, babu laifi kuma tana samun kulawa mai kyau, daga wajen Momy da kuma k’aninta Abdull. 10:00 pm Aunty Dijat ne wacce Tasha wanka cikin night gown, ta turo kofar dakin mijinnata, Ahankali Yayinda bakinta ke dauke da sallama. Saidai kuma ganin abunda mijin nata keyi ne, yasa taja ta tsaya tare da kura masa ido. Domin kuwa shigowarta cikin dakin, yayi dai-dai da dirowar Barrister Kabir din k’asa, wanda kuma fitowarsa daga cikin silin kenan. Idanu Aunty Dijat din ta d’an zaro, cikin kuma yanayin mamaki tace. “Barrister, yana ganka haka cikin silin fa ka shiga?” Kansa ya jinjina mata alaman Eh. Batare kuma daya motsa bakinsa ba, ya koma ya zauna, tare da baje tarin takardun dake hannunsa ak’asa, wanda duk sukayi kura ya soma kad’ewa. Ganin hakanne kuma yasa Aunty Dijat din cewa. “Barrister lafiya kuwa, way’annan tarin tsofin takardun duk na meye?” Juyowa yayi ya kalleta, cikin kuma son samun nutsuwa yace. “Dijat dan Allah kid’an hakurtamin, Domin ayanzu bani da amsar da zan baki, bincikene akan abunda ya shafi aikina, please kije anjima zanne meki, yanzu Idan kika tsaya zaki iya disturbing dina.” Ya fad’i hakan yana me Dan tausasa muryarsa. Aunty Dijat kuwa sanin irin yanayin aikin nasa ne yasa batare da ta musa masa ba, ta juya ta fice daga cikin dakin, saboda tasan watarana Idan tension din aiki Yayi masa yawa, To kwata kwata bayason damuwa. Shikuwa Barrister Kabir Ganin Dijat din tatafi ne, yasa shi soma bubbud’e takardun dake zube agabansa. Yayinda kowacce takarda Idan ya bud’e, sunan Barrister Abdulkarim Saleh Dakata ne ke bayyana, da kuma sa hannunsa. Yayinda acan gefe guda kuwa, kan wani file me kaman document aka yi rubutu da manyan bak’i. *”Bashir Muhammad Mai-Gaskiya”* shine abunda ke rubuce ajikin file din. Ajiyar zuciya Barrister Kabir din ya shiga saukewa akai akai, Yayinda kuma yake ci gaba da kimtsa takardun awaje daya. Saida hakan kuwa ya d’aukesa kaman tsawon 30mn kafun ya kammala. Kana anutse yasake maida takardun inda ya d’auko su, ma’ana cikin mab’oyansu na musamman. Acikin zuciyarsa kuwa wani irin k’warain guiwa yakeji, tare da sake yiwa Allah Godiya, saboda ayanzu yasan kowanni shaida yana hannunsa. Bayan kuma ya kimtsa wajenne, ya shige toilet kaitsaye alwala ya dauro, bayan ya fito ne kuma ya shumfud’a sallaya, tare da tada sallah ya d’anyi nafilfilu, hade da sake godemawa Allah. Koda ya idar da sallan hannayensa ya d’aga sama. Kana cikin aminci yace. “Alhamdulillah Allah Nagode ma, daka bani Aron raida lafiya, har kuma ka kawoni tsawon wannan lokacin, da ake gab da samun nasara akan Jannart, da kuma ida bunne duk wata hujja, kuma ya Allah kataimakeni kabani sa’a, in tono duk wata hujja na bayyanata, gaskiya tayi halin ta..” Shafa addu’ar tasa yayi, bayan wasu yan mintuna ne kuma ya tashi kaitsaye ya nufi dakin Dijat d’insa. *Washegari* Tuesday. Jannart 8 am dai-dai ta bud’e Idanunta Ahankali, tare kuma da tashi ta mike zaune. Tabbas taji karfin jikinta sosai yau din, tasan kuma hakan bai rasa nasaba da magungunan da Tasha. Cikin kuzarin data dan samune kuma ta mik’e tare da fad’awa bathroom tayi wanka. Koda ta fito, mai kawai ta shafa, batare da ko powder ta kuma mutstsukawa fuskarta ba, ta bud’e drawer dinta, hade da zaro wata Brown din jallabiya na mata, mai kyau da Tsushi ta zura ajikinta. Sosai kuwa rigar tayi mata d’as ajikinta. Normal perfume din da ta saba shafawa, ta shafa ajikinta, batare kuma da ta tsaya wani jikiri ba, ta d’auki wayarta kaitsaye ta fice daga cikin dakin. Direct falon k’asa ta nufa. Koda ta karasa cikin falon, Momy da Abdull kawai ta samu akan dining table suna breakfast. Ganinta ne kuma yasa dukansu sakin murmushi. Inda Cikin tsananin kulawa Momy tace. “Masha Allah Jannart tayi sauk’i, Alhamdulillah hinyau Lallai kinji karfin jikinki.” Murmushi Jannart din tayi, adai-dai lokacin da ta karaso dining table dinne kuma tace. “Good morning Momy, Alhamdulillah naji sauki sosai.” “Alhamdulillah ai haka akeso, dazu na shiga ai naga kina bacci shiyasa kawai ban tasheki ba, amma tunda kintashi yanzu zoki zauna kici abinci.” Momyn ta fad’a cikin kulawa. Abdull kuwa Kallon yayartasa yayi, kana fuskarsa dauke da murmushi yace. “Sannu Aunty Jannart ya jikin naki, Ina fatan ace yanzu kin gama warkewa har tsere zaki iyayi.” Dariya duk sukayi Yayinda Jannart din tace. “Momy Daddy fa?.” Ajiyar zuciya Momyn ta sauke, kafun daga bisani tace. “Yau ai Daddynku tun sassafe ya fita, yace yana da ayyuka sosai.” Kai kawai Jannart din ta jinjina, batare kuma da ta sake cewa komai ba, ta soma cin soyayyen chips and ketchup din da Momy ta saka mata, hadi kuma da fruit salad. Bayan sun dan tab’a hira ne kuma, Abdull ya mik’e ya tafi makaranta, saboda yau din yana da lecture 10 am. Itakuwa Jannart falo ta dawo ta zauna, tana falonne kuma Aisha Lawal da kuma Salman suka zo duba ta. Har cikin falon kuwa ta shigo dasu, sosai kuma zuwan nasu ya debe Mata kewa, Yayinda Momy kuwa tayi musu tarba ta mutumci. Ita dai Jannart kam yau tana cikin farinciki, saboda har yau Junaid enemy dinta baidawo gidan ba. Acikin hirar tasu dasu Aisha Lawal dinne kuma, take tambayar Salman, ko wannan mutumin ya kirasa. Numfashi Salman din yadan fesar, kana Cikin son kwantar mata da hankali yace. “Har yanzun dai baikirani ba, amma nasan zai kira Insha Allah, karki damu ai daganinsa yasan muhimmancin alkawari, kuma ko yanzu ma da zamu taho saida muka biya wajen wasan polo’n, nayi tunanin zan hadu dashi kamar wancan ranan, amma kuma saidai ko mai kama dashi bangani ba.” Ajiyar zuciya ta d’an sauk’e, tare da karyar da wuya cikin, sanyi tace. “To Allah Yasa ya Kira.” Da “Ameen.” Suka amsa dukansu. Ganin yanda Jannart din ta damu ne kuma yasa, Aysha Lawal dafa kafad’anta, cike da son bata kwarin guiwa tace. “Please Jannart karki damu kanki, Insha Allah komai zai tafi dai dai, kuma Koda ma ace baku samu ganinsa yanzu ba, ai ba matsala saboda MD yace ya k’ara miki one week, saboda rashin lafiyarki, kinga before nan ma kin sake warwarewa.” Jin abunda Aishan ta fad’ane yasa, Jannart sauke Ajiyar zuciya mai karfi. Cikin Jin dadi tace. “Alhamdulillah, amma duk da haka nafison naganshi nan kusa, saboda muyi hira dashi asatinnan,kinga hakanne kad’ai zai karamin nutsuwa.” Kansu suka jinjina dukansu, tare da sake bata kwarin guiwa akan cewar Lallai zata ga DR. Rayyern Bashir Muhammad Mainasara. Haka dai suka ci gaba da hira, saidai kuma basu wani jima sosai ba, sukayiwa Jannart din sallama suka tafi. Bayan tafiyar tasu ne kuma Jannart din tabi Momy kitchine Dan Tayata aiki. Ganin Jannart din acikin kitchine ne kuma yasa Momy cewa. “A’a Jannart bazaki fara aiki daga yanzu ba, kwata kwata ma yaushe ne kika samu sauki, ki koma ki zauna ni zan karasa komai.” Jin abunda Momyn ta fad’ane yasa ta k’wab’e, fuska cikin sigar shagwab’a tace. “Dan Allah Momy kibari nayi aikin ko kad’anne Allah naji sauki sosai.” D’an Jim Mamyn tayi, saidai kuma ganin yanda Jannart din ta matsa yasa, ta bata bleending na pineapple. Haka kuwa suka shiga yin aikin suna hira. Bayan sun kammala ne kuma Jannart ta koma daki koda tayi sallahn Isha kwanciya kawai tayi. *Littafin TUBALI na kuɗine special Group 1k ne kacal karamin group kuma 500 ne kacal 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in kuma babu halin turawa ta banki ki sayi katin MTN ki copy number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp number na. Babbancinsu a yawan posting ne, dan girman Allah da Manzonsa kada ki karanta min littafina in baki biya, in kin biya kuma kiyiwa Allah kada ki fitarmin da littafina domin ba kuɗin mallakansa kika biyaba kuɗin samun damar karanta littafin kika bada* Acan b’angaren Dr. Rayyern kuwa gaba daya sabgogin gabansa yake, musamman ma yau din da duk baisamu zama ba, Domin gaba ɗaya wuninsa acikin Hospital yayi sa, saboda wasu patients da aka kawo masa, masu heart attack yayi musu operation. Adangane da batun Barrister Kabir kuwa, tuni ya watsar da duk wasu maganganun da sukayi da Barrister din acikin kwandon shara, impact ma shiya manta da wani batun maganan aure da aka fara. Domin ko yanzu daya dawo gida, bayan yayi sallan isha ko dinner bai tsaya yiba, kaitsaye ya wuce bedroom d’insa. Bayan ya sake wankane kuma ya dauro alwala, tare da kimtsa kansa cikin wasu tausassun fararen kaya. Chocolates d’insa masu dadi yaci har kusan Leda uku dake ledan ƙananane, kafun ya daura da ruwa. Ko takan laptop d’insa bai kuma biba, baccin gajiya ya daukesa. Ahakama Acan b’angaren Riyyam-nsra, duk wunininsa na yau acikin dakin hotel din Tahir Guest Palace yayi sa. Yayinda yake manne da wayarsa tsawon awanni kenan yanzu daya ke bad chat da wata sabuwar babe yar k’asar Morocco daya samu. Kwata kwata yarinyar bata da kunya, da kamun Kai. Wanda hakanne kuma yasa gaba daya Riyyam nsra ya susuce akanta, tare da b’ata duk wasu lokutansa na yau din akan yarinyar. Domin kuwa Koda Ramadan ya kirasa akan yazo suyi dinner, cewa yayi sai Gobe da safe zaizo suyi breakfast, saboda yau din bacci yakeji sosai. Akasin hakan kuwa saida yakai 2 am a online inda suke vedio chat da yarinyar ta Instagram. Wanda ko kaya babu ajikinta. Haka take zaune agaban wayarta single, Yayinda shi kuwa Riyyam keta susucewa akanta, Koda suka fara video sex chat, kusan gigicewa yayi, saboda yarinyar ta fisa tsaurin ido da iya iskanci sosai. Saboda zaucewar da Riyyam din yayi kuwa, harji yayi inama da ace yayi tsuntsuwa ya gansa a Morocco, manne ajikin abokiyar tab’ewar tasa. Haka dai ya hana idanunsa bacci. Har sai 3am kafun bacci ya daukesa ba kuma ibada yakeyi ba. *Washegari.* Kamar kullum kuma kamar Koda yaushe. 8 am dai-dai gaba ki dayansu zaune suke akan babban dining table din. Abba, Mamy, Rayyern, Ramadan da kuma Riyyam nsra wanda kallo daya zakayi mishi kafahimci cewar bacci bai ishesa ba, saboda yanda idanun nasa sukayi luhu-luhu. Rayyern kuwa da tun zamansu awajen yake lure da yaron, tass ya fahimci cewar yaron baya bacci da wuri, saboda wani dalili dayayi imani cewa ba dalili mai kyau bane. Abinci sukeci cike da nutsuwa. Yayinda Abba kuwa ya dago kansa ahankali ya kalli Riyyam-nsra. Cikin kuma son sake sanin da wanda suke tare. Ya ɗan gyara zamanshi tare da cewa. “Riyyam”. Da sauri ya amsa tare da kallon Abban. Shi kuwa Abba cikin tsareshi da ido yace. "Mahaifinka yana raye? shima Acan ethopian yake da zama ne?.” Abban ya kare maganar yana me kafe yaron da ido. Riyyam kuwa daya Kai loman abinci bakinsa, Jin abunda Abban ya tambayeshi ne yasa shi d’ago kansa Ahankali. spoon din dake hannunsa ya ajiye, lokaci d’aya kuma idanunsa suka cicciko da hawaye. Labb’an bakinsa ya motsa ahankali, cikin sanyi yace. “Mahaifina ya rasu.” Gaba daya dagowa sukayi duk suka kalleshi. Tare dajin wani irin matsanancin tausayin sa, musamman ma Rayyern da hakanan yaji wani iri acikin jikinsa. Riyyam-nsra kuwa da gaba daya zuciyarsa tayi rauni, hawaye ne suka gangaro daga cikin idanunsa. Wanda hakan yasa Ramadan share masa hawayen, cike da tausayawa yace. “Kayi hakuri kaji Riyyam, Allah yajikansa da Rahama, amma kadaina kuka, addu’a zaka nayi kaji.” Kai Riyyam-nsra din ya jinjina, kana cikin sanyi yace. “Insha Allah.” Ad’an fakaice kuma ya kalli wayarsa da tun dazu take aiki, saboda kiransa da Mammy d’insa tayi, sai kuma ya d’aga ab’oye batare daya fad’awa kowa ba. Daga can cikin wayar kuwa Mammy duk taji abunda yake faruwa. Wanda hakan yasa hawayen dake cikin idanunta gangarowa kan fuskarta, haka ma Zaiton dake gefenta, hawayene kwance akan fuskar ta, saboda itama taji abunda akace, Dan Mammyn nasu a hands free ta saka wayar. Shikuwa Abba har yanzu idanunsa akan Riyyam din yake. Sake gyara zamansa yayi, tare kuma da duban Riyyam din. Cikin sanyi da kuma dan bugun zuciyar da yakeji yace. “Allah ya jiƙanshi da rahma?” Idanu Riyyam din yadan lumshe, still cikin zubar da hawaye yace. “Amin Amin. Ameeeeeeen ya rabbil izzati ngd matuƙa da addu'arga.” Ayanzu kam gaba daya tsananin tausayi da kuma raunin yaronne ya rufe musu zuciya. Hatta Abba kuwa saida yaji zuciyarsa ta raunana. Nandai sukayiwa Baban Riyyam din addu’a, bayan sun kammala cin abincinne kuma kowannesu ya watse zuciyarsa cike da tausayin Riyyam-nsra. To ayau din dai kam gaba daya Riyyam din tare da Ramadan suka wuni har dare kuma suna tare. Inda washegari laraba ne kuma, Jannart taji saukin jikinta yasa ta shirya zuwa aiki, bayan ta gaya wa Daddyn nata cewa zata biya ta gidan Abba Kabeer. Daddy kuwa Ganin cewa Jannart din bata da wani ishashshen lafiya sosai ne, yasa bai hana ta zuwa gidan Abba Kabeer dinba. Jannart din kuwa Koda ta fito daga gidan nasu, kaitsaye gidan Abba Kabir ta nufa. Koda ta isa gidan tarba maikyau ta samu daga wajen Aunty Dijat, bayan sun gaisa ne kuma. Aunty Dijat din ta sanar mata cewa. Abba Kabir din na kiranta. Akaron farko kenan a iya tsawon rayuwarta, da taji wani abu mai kama da faduwar gaba, saboda Abba Kabir din ya kirata. Sunan Allah ta soma ambato acikin zuciyarta. Lokacin da ta isa bakin kofar bedroom din nasa ne kuma tayi knocking daga ciki aka bata izinin shigowa. Ahankali ta tura kofar dakin ta shiga bakinta dauke da sallama. Bayan Abba Kabir din ya amsa mata sallaman ne kuma yayi mata alama akan tazo ta zauna. Babu musu kuwa ta karaso ta zauna agabansa, Yayinda shikuwa yake zaune akan gado. Koda suka gaisa kuwa Almost 5 minutes haka suka zauna shiru. Ahankali kuma Barrister Kabir din ya gyara zamansa. Cikin kuma muryar dake bayyana iya gaskiyarsa, da kuma abunda ke cikin zuciyarsa da alamun umarni yace. *”Jannart Aurenki ya kusa fa zanyi miki Aure!”* Ya fadi mgnar cikin serious Wanda hakan yasa Jannart cikin wani irin yanayi mai rauni. Da harbawar zuciya cikin sauri Jannart din ta D....... By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: D'ago kanta ta kalleshi, da Idanunta wanda lokaci daya yanayin cikinsu ya sauya, musamman yadda maganar da taji ya fito daga bakin Abban ya daki zuciyarta matuka gaya. Abba Kabir kuwa ganin ta d'ago kanta ne yasa shima ya zuba mata ido, fuskarsa sam babu alaman wasa. Hakannne kuma yasa ta maida kanta k'asa, tare da d'an lumshe Idanunta, a hankali ta soma wasa da y'an yatsun hannunta. Yayinda takejin zuciyarta na dan bugawa. Dai-dai lokacinne kuma Aunty Dijat ta bud'e kofar d'akin ta shigo. Yanayin yanda tagansuda dinne kuma ya sakata sakin murmushi, tare da karasowa ta zauna  akusa da Jannart din. Kallon Jannart din Aunty Dijat tayi, tare kuma da bud’e bakinta da niyar yin magana. Ganin hakanne kuma yasa Abba Kabir saurin d’aga mata hannu alamun dakatarwa. Kallonsa Aunty Dijat din tayi, lokaci guda kuma itama ta sauke kanta k’asa. Hakanne kuma yasa gaba ki d’aya d’akin ya dauki shiru, babu abunda ke tashi sai sautin fitan numfashi, da kuma ajiyar zuciya da suke ta saukewa dukansu akai akai. Almost 10mn kafun Abba Kabir din ya sake d’ago Kai ya kalli Jannart, cikin tausayawa da kuma danne abundake cikin zuciyarsa yace. “Jannart kinji abunda nace, Ina fatan bazaki bijirewa umarnina ba kamar yadda kika al'ƙ’warta min.” Kai Jannart din ta d’ago Ahankali ta kalli Abban nata. Domin sai takejin maganganun nasa tamkar wani abu na daban, wanda bata tab’aji ko sanin akwai shiba. Ita dai tasan kalmar Aure, amma batasan haka kalmar kan zuwarwa mace cikin zuciyarta ba, batasan ya rayuwar cikinsa yake ba. Saidai koma meye ta sani bazata tab’a bijerewa umarnin Abban nata ba. Idanunta tasake mayarwa k’asa, kana kuma Cikin sanyi ta jinjina masa Kai, alaman “Eh.” Ajiyar zuciya mai k’arfi Abba Kabir din ya sauk’e, cikin kuma son sake tabbatarwa kansa amincewarta yace. “Jannart duk da cewar bani nahaifeki ba, amma matsayin uba nake awajenki, haka kuma Kallon y’ata ta cikina nake miki, wannan yasa bazan tab’a yi miki dole ba, shin kin amince da hukuncin dana yanke akanki?” Kanta ta sake jinjina masa, tare da bud’e Labb’an bakinta da takejin sun danyi mata nauyi a hankali tace. “Eh Na amince Abba, duk hukuncin daka yanke akaina dai-dai ne.” Numfashi Abba Kabir din ya fesar, tare da sake gyara zamansa. Kana yace. “Alhamdulillah naji dadi kwarai, Insha Allahu kuma yanzu akwai shirye shiryen da zamu fara, Domin banason lokaci ya ja da yawa.” Kanta ta d’an langwabar gefe, kana cikin yanayin sanyi tace. “To Abba, amma akwai abunda nake shiryawa, saboda ranan alhamis dinnan, zanyi wani program, Dan Allah Abba kabani dama, nasamu nayi shirin nan, Idan yaso daga baya komai ma sai ayi.” D’an murmushi Abba Kabir din yayi, tare da cewa. “Karki damu Jannart, shirin da nakeyi akannaki ma zaikai har bayan alhamis din, saboda haka kina da ishashshen dama na y’an wasu kwanaki.” Ajiyar zuciya ta sauk’e, tare da d’an sakin murmushi, saboda yanzu ta danji sanyi acikin ranta, Yayinda ta kuma k’ara samun hope akan cewar Lallai lailai bazata rasa aikinta ba. Aunty Dijat kuwa Kallon Jannart din tayi, Yayinda takejin tasananin tausayin yarinyar na ratsa zuciyarta. Lallai Tabbas tasan cewa, Jannart din bata san komai ba, aharkar auratayya sai abunda ta karanta a musulunce, wanda hakan yasa dole tana buk’atar mai taimaka mata. Sanin wasu abun a zahiriyar rayuwar duniya more Especially aure. Tasan Jannart cikekkiyar janitalauce, sabida kan haka aka reneta aka bata tarbiya, bin umarnin na gaba da ita, ya zama komai na rayuwarta bata da zabin kanta ko ra'ayinta sai abinda manyan ta suka faɗa, shiyasa suke sarrafa ƙwaƙwalwarta sun hanata yancinta sun dakufeta bata da wani abu sai amsar umarni daga garesu. Shiyasa ta kasance mai sauƙin kai da rauni kana ga tarin haƙuri. Wanda suke tasirin hanata tsayuwa kan ra'ayinta. Hannunta Aunty Dijat din ta rik’o, kana cikin tausasawa tace. “Naji dadi da kika amincewa maganan auren nan Jannart, Domin kuwa aure shine cikar farinciki dajin dadin rayuwa, acikin aure akwai abubuwa da yawa, farinciki da kuma akasin haka, amma ni naji ajikina cewar auren da zakiyi shine zai zame miki Tubalin farin cikin ki, Rayuwa zata sauya miki Jannart, zaki zamanto Mace mai y’anci, k’uncinki zai gushe, Yayinda haske zai bayyana acikin rayuwarki Insha Allah, sannan kuma ako da yaushe kiyi riko da addu’a, Domin abubuwa sukanyiwa bawa tsanani ne Idan yana wasa da addu’a, Addu’a makamin mumini ne Jannart, musamman gake, da ace bakya sakaci da addu’o’i da ko Junaid da yake yawan musgana miki, bazai tab’a samun daman fuskantar ki ba, saboda Allah zaina baki kariyarsa akoda yaushe.” Kai Jannart din ta jinjina, cike da gamsuwa da maganganun Aunty Dijat din kuma tace. “Insha Allah zanna rik’o da addu’o’i, Nagode sosai Aunty Dijat.” Murmushi Aunty Dijat din tayi, tare kuma da cewa. “Ba komai Jannart, Allah Ubangiji ya kawo mana saukin damuwarmu.” Da Ameen suka amsa dukansu, Yayinda Jannart din kuwa ta d’an kalli agogon dake daure a tsintsiyar hannunta, ganin lokaci yaja sosai ne kuma yasata, d’an mikewa tsaye. Tare da Kallon Abban nata tace. “Abba zan tafi wajen aiki kada nayi latti.” Kai Abba Kabir din ya jinjina, had’e kuma da mik’ewa tsaye yace. “Allah ya kiyaye hanya Jannart ya kuma Kareki aduk inda kike.” Da Ameen ta amsa, tare kuma da daukar jakarta, ta juya ta fice daga cikin dakin. Sam bata damu da maganan auren da Abban yace zaiyi mata ba, saboda batasan menene zata tsinta acikinsa ba, wannan yasa ko tambayan wanda sa’a aura mata din da kuma sunansa batayi ba, Ita dai ahar kullum tamkar rak’umi da akala take, duk inda aka jata zuwa zatayi. Saidai kuma tana da tabbaci cewa Abban nata bazai yi abunda zai cutar da ita ba. Koda ta fito compound din gidan, kaitsaye wajen motarta ta nufa. Tana shiga cikin motar kuwa Drivern yaja suka tafi, Yayinda kattin guard dinta suka rufa musu baya. Kaitsaye hanyar tashar tasu ta Arewa24 suka nufa. Jin yanda suka mik’i titi ne kuma yasa ta, jingina bayanta da jikin kujerar motar, tare da lumshe Idanunta. Ahankali ta sauk’e wani irin ajiyar zuciya, Yayinda kalaman Aunty Dijat kuwa suka shiga dawowa cikin kanta filla filla. “Aure shine cikar farinciki dajin dadin rayuwa, Aure shi zai zame miki tubalin ginuwar farincikin ki.” Abunda kwakwalwarta ke maimaita mata kenan, wanda kuma har yanzu ta kasa warware kalaman. Meyasa Aunty Dijat din tace aure zai zame mata tubalin farin ciki? Menene acikinsa? Wacce kalan rayuwa ce zatayi, har kuma ta samu farinciki bayan zata zaune akarkashin wani ne wanda bata saniba bai santaba. Ya yake irin Yah Junaid da Daddy ne ne ko irin Yah Azeez da Abba? Wai shin menene ma manufar auren nata da Abba bai gaya mataba? Tayiwa kanta duka way’annan tambayoyin da ko kusa bata da amsarsu, ba kuma ta da mai amsa mata su yanzu. Batasan komai akan hakan ba, ba ta kuma tab’a tunanin hakan acikin kwakwalwarta ba, shiyasa takejin duk wata kalma da ta shafi aure, amatsayin bak’on abu. D’an numfasawa tayi, tare da watsar da duk wani tunani dake cikin ranta, dai-dai lokacin kuwa suka iso babban parking space dake cikin tv station din. Bayan Baba Ado ya gama dai-dai-ta parking din motar ne kuma ta fito, kaitsaye ta nufi cikin gidan tv’ nasu. Ahankali take taka k’afafunta, Yayinda kowanni taku da zatayi yake dauke da jan hankalin mai Kallon ta. Azahirin gaskiya kuma awajenta tafiya takeyi normal, Yayinda duk wani mai Kallon ta kuwa, ke ganin tafiyar tata tamkar tafiyar hawainiya, saboda komai nata na dabanne, tana da wani irin tsarin halitta mai matukar burgewa, wanda kuma ko ita kanta batasan cewar tana dashi ba. Tura kofar babban office dinnasu tayi ta shiga bakinta dauke da sallama. Jin Sauti da amon zazzakar muryar nata ne kuma yasa, duk mutanen dake cikin office din juyowa suka kalleta. Wani dogon tsaki Asiya taja tare da kauda kanta daga kallonta. Ita kuwa Jannart Sam hankalinta ba a kanta yake ba, duk da irin Kallon da taga tanayi mata kuwa Amma bata damu ba. Fuskarta d’auke da murmushi ta k’arasa wajen, Aysha Lawal da kuma Salman wanda suke zaune awaje daya suna duba wasu takardu. Murmushi Aisha Lawal din ta sakar mata, tare da cewa. “Jannart Idi Saleh Dakata yau kinyi lattin zuwa wajen aiki, saboda haka sai munciki tara.” Murmushi mai kama da dariya Jannart din tayi, har saida fararen hak’waranta suka bayyana, hakan kuwa shiyasa dimples dinta duk suka lotsa. Kafad’an Aysha’n ta d’an buga, kana cikin muryata da babu hayaniya sosai tace. “Kai Aysha kwata-kwata fa mintuna 10, na kara akan yanda nake zuwa kullum.” “Eh duk da haka dai.” Ayshan ta fad’a tana murmushi. Jannart kuwa zama ta d’anyi agefe dasu, tare da dawo da Kallon ta ga Salman Wanda ya saki idanu da baki yana Kallon ta. Had’a idanu da sukayi ne kuma yasa shi saurin janye idanunsa daga kanta. Itakuwa Jannart batare da ta fahimci komai na daga Kallon da Salman din keyi mata ba tace. “Good morning colleague.” Gashin kansa ya d’an Sosa kana awayance yace. “Morning Colleague, fatan kin tashi lafiya ya jikin naki.” “Da sauki sosai, Domin nama warke yanzu babu wani abu dake damuna.” Jannart din ta fad’a tana me ajiye Jakarta, Adai-dai lokacinne kuma Hajia Rabi'ah da Aunty Fauziya D Sulaiman suka shigo, cikin sashin su Jannart din. Ganin Jannart din da sukayi acikin office dinne kuma yasa, Aunty Fauziya D Sulaiman sakin murmushi, kana cikin jin dadi da kamala da mutuntaka tace. “Masha Allah gaskiya Jannart ansamu lafiya, tunda har an fara fitowa office.” Murmushi Jannart din tayi, cikin kuma jin dadin kulawan da yan office din nasu ke bata tace. “Alhamdulillah my Aunty Fauziya naji sauki, kuma Ina saka rai da fatan cewa Insha Allah Gobe ma zan gudanar da program dina.” Kai Aunty Fauziyan ta jinjina, tare kuma da matsowa kusa da Jannart din sosai. Cikin yin k’asa da murya irin ta maganan sirri tace. “Masha Allah, amma Jannart kinaga kuwa Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din zaizo.” Kanta tad’an langwabar tare kuma da juyawa, ta kalli Salman wanda shidinma kuma Kallon ta yake. Kai Salman din ya jinjina mata, cike dason bata karfin guiwa yace. “Karku damu Insha Allah Zaizo.” Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauke, tare da daura hannayenta akan kafad’an Jannart din. Murya atausashe tace. “Karki damu Jannart, ko da ma ace bai samu zuwa goben ba, ai kina da sauran chance harna tsawon one week, Insha Allah kuma muna saka ran dacewa.” Kai kawai Jannart din tad’an jinjina, tare da komawa ma zauninta ta zauna, lokaci daya kuma duk jikinta yayi sanyi, domin tasan gobenne kawai last hope dinta, kasancewar bata da tabbacin cewa, wani satin zata kasance available, musamman ayanzu da Abba Kabir yake kokarin fara shirye shiryen b’oyeta. “Yah Allah Kabani sa’a.” Tafad’a k’asa-k’asa, tare da maida idanunta ta lumshe, saboda gaba daya yanzun ta karaya da komai. Salman kuwa daya karanci tarin damuwa akan fuskar Jannart din, ji yayi komai na Office din baya yi mishi dadi, duk yanda yaso ya daure zuciyarsa akanta kuwa baya tab’a iyawa. Haka yake d’agowa time to time yana satan Kallon ta. Itakuwa Jannart samma batasan yanayi ba. Aysha Lawal ce kawai take lure dashi, fahimtar abunda ke ran Salman din agame da Jannart dinne kuma ya sakata sakin murmushi. Batare kuma da tace komai ba taci gaba da ayyukanta. Haka dai Jannart ta kare gaba d’aya wuninta a office din, duk yanda kuma taso kawar da fargaban dake ranta ta kasa. K’arfe 5 dai-dai tayiwa su Salman da Aysha Sallama,kaitsaye ta wuce gida. Koda suka iso gidan nasu, haka ta fito daga cikin mota gaba daya duk jikinta asanyaye. Direct falonsu ta nufa, inda tana shiga cikin falon kuma wayarta dake rik’e a hannunta ta soma kara. Kallon ta ta mayar kan screen din wayar. Lokaci daya kuma murmushi ya bayyana akan fuskarta, saboda sunan Yah Azeez da ta gani. Picking call din tayi, tare da kara wayar akan kunnenta. Sallaman da tayi dinne kuma yasa Daga can b’angaren Yah Azeez ya amsa mata, tare da cewa. “My y’ar k’anwa Jannatuwa, bari na fara bada hakuri kafun ki shigo da korafin rashin kiranki da wuri da banyi ba.” Murmushi Jannart din tayi, tare kuma da dan shagwab’e fuska, tamkar Yah Azeez din yana ganinta. Tace. “ai saura kad’an nayi maka fushi Yah Azeez, kuma da baka kirani yau ba ko hmmm, ko kakira bazanji rarrashi ba.” Murmushi Yah Azeez din yayi, cikin tsananin so da Kaunar yar uwartasa yace. “I’m sorry Jannart wallahi aikine yayimin yawa kuma na kira sau biyu Mom ke ɗagawa tace kina bacci, yanzu ya jikin naki, Ina fata kinji sauki sosai.” Kanta ta jinjina had’e da cewa. “Naji sauki sosai Yah Aziz, Domin yau har wajen aiki naje, yanzu shigowa ta ma gida.” “Masha Allah Lallai jiki yayi kyau, To Allah ya kara afuwa, sannan kuma ki kara hakuri kinji Jannart, Insha Allah watarana sai labari, komai da Junaid keyi miki zaizo ya wuce, kuma Allah zai saka miki akan duk wani cutarwa da Junaid keyi miki, shima kuma zai ga sakamakon abunda ya aikata.” Idanunta ta d’an lumshe, saboda har acikin zuciyara taji sanyi da dadin kalaman Yayan nata, inama da ace shine akusa da ita ba Junaid ba, Lallai da taji dadin duniya, Domin ko ayanzu da baya kasar, yana iyaka kokarinsa wajen bata kulawa, da nuna tausayawansa agareta. Numfashi ta d’an fesar kana Asanyaye tace. “Nagode Sosai Yah Azeez, kuma Insha Allah zan kara hakuri akan wanda nakeyi.” Murmushin Jin dadi Yaya Azeez din yayi, Domin dama yasan tuncan k’anwartasu mai biyayyace, akan duk wani abu daka umurceta. Still cikin nuna kulawa yace. “Yauwa y’ar k’anwata, yanzu fad’Amin akwai wani abun da kike buk’ata ne, ko kud’i sai na tura miki ta account, ki saya duk wani abu da kikeso.” Murmushi tayi, hadi da cewa. “A’a Yah Azeez bana buk’atar komai. Domin last week Abba Kabir yayimin shopping, sannan kasan akwai kudi da yawa a account dina, ko salary na Idan anturomin bana sayan komai dasu.” Ajiyar zuciya Yah Azeez din dake kan wayan ya sauk’e. Nandai suka d’an tab’a hira kafun daga bisani sukayi sallama. Bayan ta kashe wayar nata ne kuma ta lek’a kitchine ko zata ga Momy, saboda tunda ta shigo babu motsin kowa agidan. Ganin kitchine din bakowane kuma yasa kaitsaye ta wuce bedroom dinta, saboda tanason yin wanka Tsarkin data samu. Akwai kuma wasu bayanai da zata had’a acikin system dinta. Acan B’angaren Dr. Rayyern Muhammad Mai-nasara kuwa zaune yake akan wata had’add’iyar royal chair, Yayinda yake sanye da wani had’add’en suit mai kalan ruwan k’wai ajikinsa. Daga gefe guda kuwa drinks da kuma Chocolate d’insa ne, sai kuma sabuwar wayarsa Iphone daya k’ara saya, dake rik’e ahannunsa. Inda kaitsaye ya shiga cikin contact d’insa, yana neman wani numbern tsohon abokinsa, Salisu, saboda yanason yiwa Salisu din ta’aziyya kasancewar yaji labarin rasuwar Baban shi. Yana cikin tsaka da duba contact dinne kuma, idanunsa suka sauk’a akan numbern Salman. Numbern da Idan bazai manta ba, sune wanda suke son ganinsa, ya kuma yi musu alk’awari zuwa. Saurin sanya hannunsa yayi ya dafe kansa, saboda sai ayanzu ne ma abun ya fad’o masa, gaba daya kwata kwata ya manta ma dasu. Sassanyar ajiyar zuciya ya sauk’e, tare da dan cije Labb’an bakinsa. Acikin zuciyarsa kuwa cewa yayi. “Allah Nagode ma daka tunatar dani, Allah kada ka bani ikon daukan al'k’awarin da bazan iya cika shi ba.” Jawo wayarsa yayi ya duba date da kuma rana. “Today is Wednesday, gobe ne al'k’awarin dana d’auka kenan zai cika, Insha Allah zanyi kokari naje, kodan yaronnan ya tsira da aikinsa, ya kuma samu abunda zai ciyar da iyalansa. Tabbas zanyi cancelling duk wani schedule dina na Gobe, har sai na samu naje tv station dinnan, bazan tab’a zama mai karya alk’awari ba Insha Allah bazan zama sanadin rasa aikinsa ba.” Ya fad’i hakan, yana me mik’ewa tsaye, tare kuma da d’aukan laptop d’insa. Kaitsaye ya koma wajen zamansa da yake na musamman, acikin katafaren office din da yake new company’n’ sa. Tahir Quest Palace. Riyyam nsra ne kwance akan makeken gadon dake dakin hotel din, wanda kuma yanzun gama wayarsa da Mammy da kuma Zaiton. Idanunsa ya d’an lumshe tare kuma da juyowa ya kalli, matashiyar budurwar dake kwance agefensa. Almost 1hour kenan yanzu da zuwan ta wajensa, wanda kuma itama sun had’u ne da ita anan Tiktok, Yayinda itama take cikakkiyar celebrity ce a Tiktok din, sannan kuma yar asalin Nigeria ce cikin Kano tayi shuhura a iya tiƙa rawa da bin waƙa, ga iya sa fitinennun suturu masu bayyana tsiraici hakan yasa kasuwarta ke ci. Idanu Riyyam din ya zuba mata, Domin kuwa Wannan shine Karonsa na farko daya fara mu’amala da wata mace y’ar Nigeria. Yarinyar dake kwance agefen nasa, kuwa ganin irin Kallon daya ke mata ne, yasa ta kashe masa Ido, tare da turo masa kirjinta gaba, wanda ko kaya babu ajikinta. Hakan ya faru ne kuma saboda sheke ayarsu da sukayi ita da Riyyam nsra din. Wani irin nishadi takeji acikin zuciyarta, kasancewar Riyyam din yayi mata hundred percent. Shikuwa Riyyam da baya gajiya da tab’ewa, hannunsa yasa ya shafo kirjinta, cikin kuma yin k’asa da murya hadi da kashe mata idanunsa yace. “Are you ready?.” Idanu ita dinma ta kashe masa, hade da jinjina masa Kai alaman she’s ready. Batare kuma da ta bari ya kawo kansa ba, ta hade bakinsu waje daya. Akaro na biyu kenan yanzun da suka sake shigewa duniyar Mazinata, duniyar da muninta ya wuce misali, kyamatacciyar duniya marar kyaun gani mai cike da masifu wanda duniyar TIKTOK ya zamo kawali'unsu. Bayan Riyyam din ya fito awankane kuma, ya shirya kansa cikin shigar daya saba yi ta kananan kaya. Wayarsa dake aje kan table ya d’auka tare da Kallon yarinyar da take kokarin saka kayanta. Bandir din fararen y’an one one k dake hannunsa ya cilla mata. Tare da d’alewa saman table din ya zauna, hakanan yakejin wani irin haushi, takaici, da kuma kunci acikin zuciyarsa, Yayinda yaji ko ganin yarinyar baya mason sake yi. Sometimes kuma baisan Meyasa yakejin hakan ba, aduk lokacin da yayi sex da mace, bayan ya samu biyan bukatarsa sai yaji duk duniyar ma batayi masa dadi. Itakuwa Yarinyar ganin da tayi mood d’insa ya sanja ne, yasa ta tattare kudin daya watso matan ta zuba acikin Jakarta. Bayan ta gama kimtsa kanta ne kuma tayi masa sallama ta tafi. Kamar kuwa dama jiran tafiyan nata yake, Domin tana tafiya shima ya rufe dakin. Bayan ya bada key din a reception ne kuma, kaitsaye ya fito daga cikin hotel din. Taxi ya tara, tare da fad’awa mai taxi din ya kaisa can cikin Nassarawa G.R.A din. Acan b’angaren Rayyern kuwa bai baro Companyn nasu ba, har saida ya kammala duk wani abu da yakeyi. Koda ya fito daga cikin company din kuma, kaitsaye motarsa ya shiga. Inda suka nufo gida. Isowarsu bakin gate din gidan kuwa, yayi dai-dai da fitowar Riyyam nsra din acikin taxi. Ganin motar Rayyern dinne kuma yasa Riyyam sakin murmushi, Bayan ya biya mai taxi din kudinsa ne kuma kaitsaye ya nufi cikin gidan. Kasancewar tuni motar Rayyern din ta shige ciki. “Baba Maud’o barka da gida.” Riyyam din ya fad’a alokacin daya bud’e karamar kofar gate din ya shigo. Baba Maud’o dake zaune kuwa, ganin Riyyam dinne yasa kashi sakin murmushi. Cikin kulawa kuma yace. “Yauwa barka dai Riyyam, tun safe yau baka zoba sai yanzu ka samu zuwa kenan.” Kai Riyyam din ya jinjina tare da cewa. “Eh, yau din nayi bacci sosai, kuma abokai na sun kawomin ziyara shiyasa Banzo da wuri ba.” Kai kawai Baba Maud’on ya jinjina, Yayinda shikuwa Riyyam kaitsaye ya nufi inda motar Rayyern yake. Yana zuwa wajen kuwa Rayyern na fitowa daga cikin motar. K’arasowa Riyyam din yayi, cikin sauri yace. “Oyoyo Hamma Rayyern sannu da dawowa.” Ya k’are maganan yana me rungume Rayyern din. Rayyern kuwa zame jikinsa ya d’anyi, tare da jinjina kansa alaman yauwa. Kamar zaice wani abu kuma sai ya fasa, kaitsaye duk suka nufi babban falon gidan. Yayinda afakaice kuma Rayyern ke Kallon Riyyam din, Domin hakanan yaji zuciyarsa na raya masa wani abu na daban, dangane da Riyyam din musamman kamshin turaren jikinsa da yaji wanda ya tabbatar turaren matane. Shigowarsu cikin falonne kuma yasa. Hankalin Mamy dana Ramadan harma da Abba ya dawo kansu. Ganin Rayyern dinne kuma yasa Abba sakin murmushi. Yayinda Riyyam kuwa ke biye dashi abaya. Karasowa cikin falon sukayi suka zauna. Inda Riyyam ya durkusa har kasa ya gaishe da Abba da Mamy, fuska asake duk suka amsa masa. Rayyern kuwa da ya Zauna akan kujeran dake gefen na Mamy. Kallon Abban nasu yayi tare da cewa. “Abba Mamy barka da gida.” “yauwa Rayyern barka dai ya company’n.” Abba ya tambaya. “Alhamdulillah Abba komai yana tafiya dai-dai an kusa gama haɗa komai.” Rayyern din ya fad’a yana me d’an gyara zamansa, tare kuma da sauk’e idanunsa akan, Riyyam wanda yaje ya manne da jikin Ramadan. “Masha Allah Allah ya taimaka.” Abba da Mamy suka hada baki wajen fad’an hakan. “Ameen.” Ya amsa still yana mai Kallon Riyyam. Kwarai so yake ya fahimci yaron, saboda yarda da abunda zuciyarsa ke gaya masa, yanaji ajikinsa cewar yaron kamar yana bin mata, musamman Idan akayi duba da irin rawar kan da yake dashi, ya cika rawar Kai da yawa. Janye kansa daga Kallon Riyyam din yayi, saboda bayason yana shiga abunda bai shafesa ba. Ramadan kuwa dake rik’e da wayarsa d’ago kansa yayi ya kalli Rayyern din. Cikin sigar lallashi hadi da roko kuma yace. “Yauwa Hamma Rayyern dama kai nake jira ka dawo, please Hamma Rayyern Dan Allah ka fito da mata kasamu kayi aure, kaga Abba yace bazanyi aure ba harsai kayi, ni kuma Allah yanzu aure nakeso nayi, bana son na rasa Rayhanna please Hamma na.” ya k’are maganan yana me d’an langwab’ar da kansa gefe. Shikuwa Rayyern d’ago kansa yayi, da kuma fuskarsa wacce ta sanja kala zuwa yanayin bacin rai. Wani irin kallo ya watsawa Ramadan din, cikin hade fuska yace. “Rufe min baki Ramadan kada fa ka tunzura min zuciya Kaine zaka tsaramin yanda zan tafiyar da rayuwata? Ko ka fini sanin abunda nakeyi ne, da har zaka zo kana cewa wai nayi aure! Kai ubana ne!? ko yayana!? kama fini sanin abinda ya dace kenan?.” Rayyern din ya k’are maganan cikin fad’a. Wanda hakan yasa Ramadan Dan sunkuyar da kansa, cikin yanayin sanyi kuma yace. “Ayyah Hamma Rayyern kayi hakuri Insha Allah bazan sake ba kaji kayi haƙuri.” Kai Rayyern din ya kawar, Yayinda Abba da Mamy kuwa suka kalli junansu. Ramadan kuma mik’ewa tsaye yayi, tare da kama hannun Riyyam-nsra suka fice daga cikin falon. Fitansu daga cikin falonne kuma yasa Abba d’ago Kai ya kalli Rayyern din. Yayinda su Ramadan kuwa suna fita, kaitsaye wajen Baba Maud’o dake zaune abakin gate suka nufa. Ganin su dinne kuma yasa Baba Maud’o sakin murmushi. Bayan sun zauna akan dogon bencin da Baba Maud’on ke kaine kuma. Baba Maud’on Ya kalli Riyyam-nsra tare cewa. “Riyyam ya mutanen can k’asar taku, da su Mammyn ka da Zaiton.” Murmushi Riyyam-nsra yayi, tare da gyara zamansa ya kalli Baba Maud’on cikin kuma jin dadi yace. “Munyi waya dasu dazu kowa da kowa yana nan lafiya, sunma ce na gaishe da kai, saboda na tura musu hotonka, har Zaiton tana cewa wai itama zata zo ka nad’a mata irin abunda kake sawa afuskarka, wai zatana boye fuskarta saboda Samarin dake damunta.” Yar dariya Baba Maud’o yayi, tare da jinjina kansa. Cikin jin dadi yace. “To shikenan Idan tazo zan koya mata yanda ake na dawa, ai rawani ne ba komai ba, nadashi kuma ba wahala.” “To Baba Maud’o nima dai ai watarana zaka koya min ko, sai naje na koya mata.” Kai Baba Maud’on ya jinjina alaman. “Eh.” Daga haka kuma suka ci gaba da hiransu. Ethiopian. Adai-dai lokacin ne kuma Mammy dake zaune akan sallaya ta kurawa, hoton dake kan screen din wayar nata idanu, wanda kuma hoton Baba Maud’o ne da Riyyam ya turo mata. Azahirin gaskia ba kuma tana Kallon hoton da wata manufa ko tunani bane. Kawai dai tana mamamkin irin shigar da taga mutumin yayi ne, saboda su anan basu tab’a Ganin irin shigar ba. Ajiye wayar nata tayi tare kuma da watsar da duk wani tunani dake ranta, kaitsaye ta mike daga kan sallayan ta shige kitchine. Acan falo kuwa Abba dake Kallon Rayyern d’an gyara zamansa yayi. Tare da fuskantar shi kana cikin yanayi masifa faɗa da kuma umarni yace. “Uhmmm RAYYERN kenan. Saboda kawai yace maka kayi aure shine kake daka masa irin wannan tsawan? Da ɗaga jijiyoyin wuya. To shi meyene laifinsa, saboda kawai yace ka cika martabarka, ka kuma raya sunnar Annabi Muhammad SAW shine, yayi laifi?”. Ya ƙare mgnar tare da tsareshi da idanun Da dole yasa RAYYERN yayi ƙasa da kansa. Shi kuwa Abba kwaffa yayi tare daci gaba da cewa. “Yoh wai kai azatonka da tunaninka haka zaka ta zama babu aure ne, saboda kawai kaga na zuba maka ido tsawon shekaru, kayi tunani da hankalin ka fa Rayyern, ayanzu Kai ba yaro bane, Domin kuwa kabawa shekaru 30 baya, shin kana tunanin banason yin aurenka ne? Ko atunaninka bana da buk’atar Ganin aurenka ne? To kasani duk da cewar nasan tabbas na sakar maka ragaamar komai, na tara maka ayyukan da sukafi karfinka, bawai Ina nufin ka zauna haka babu aure bane ba wurin aiki kawai nake son ganin kamalarka ba harda aure, Tabbas banajin dadi aduk sanda ka nuna cewar babu maganar aure kwata-kwata agabanka, kaine babba akan Ramadan, ya kuma zama dole kayi aure, Domin duk wani Namiji mutumcinsa da Darajarsa bata cika ko a idanun mutane, har sai in yana da aure, komin dukiya da mulkinsa kuwa, aure shine abunda ke maida Rabi ya dawo Guda, ka d’aga mutumci da darajarka ta hanyar yin aure, Allah dakansa zai dubi al’amuranka, amma ace akoda yaushe Kai baka da zance sai na cewar bakason aure...” *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: TUBALI 23 D’an gyara zamanta tayi, tare da sake fuskantar cameras din dake shooting fuskarta. Ajiyar zuciya ta d’an sauke tare da nemo jarumtarta dake suɓuce mata, cikin Taushi da kuma amon muryanta zakin tace. “Assalamu Alaikum Masu kallonmu, sannunmu da arzikin sake saduwa, acikin shirinmu mai farinjini wanda mukeyi Domin farincikin ku, wato Bak’onmu na Mako, To ayau dai shirin namu ya gam da katar yayi babban kamun gayyato muku wani babban bak’o, wanda nasan idanuwanku suna cike da dokin ganinsa. Wannan bako kuwa ba kowa bane face. Dr...!”. Sai ta kuma datse sunan tare da sakin murmushi. Wanda hakan yasa kab masu kallo suka ɗokanta da son jinnwayene baƙon makon. Mayafin kanta ta ɗan gyara tana mai jin harshen ta bazai iya furta sunansa ba, cikin nitsuwa ta tare da lumshe taci gaba da cewa. “Sanannen mutumin da sunansa yayi shuhura acikin kasarmu Nigeria dama wajenta baki daya, nasan da yawan masu kallo basu tab’a Ganin wannan bak’on namu ba. Dan yauce rana ta farko daya amsa gayyatar wata kafar sadarwa ta jarida, da TV. Alhamdulillah sai namu a yau. Kasancewarsa Babban Doctor kuma babban d’ankasuwa da duniya ke damawa dashi, saboda haka yau dai gamu gashi, zakuma mu haska mukushi, inda zai fayyace mana koshi din waye.” D’an tsagaitawa da maganan nata, tayi tare da juyowa Ahankali ta fuska ce sa. Cikin muryarta mai taushi tace. “Doctor barkanka da zuwa, barkanka kuma da shigowa cikin wannan tasha tamu mai Al'barka, da fari dai munaso ka gabatar da kanka ga masu kallonmu.” Numfashi ya d’an sauk’e, batare kuma da wani sakin fuska ba, ya dago da kansa ya d’an kalli cameran a fakaice, cikin muryarsa da ako yaushe yake kara bayyana asalin wanene shi yace. “Dr.Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara.” Ya k’are maganan atak’aice, Cikin kuma halin nitsuwa. Kai Jannart din ta jinjina, tare da hade yatsunta awaje daya, cikin tsananin kwarewa da sanin makamar aikinta tace. “Masha Allah to Dacta, yanzu dai ka gabatar da kanka awajen al’umma, saura kuma mu shiga cikin shirin namu ka'in da na'in,. Dai-dai lokacin kuma aka ɗan ɗauke fuskokinsu aka sa ɗan sautin tambarin tashar Arewa 24 din. Kana aka dawo dasu. Cikin nitsuwa ta ɗan kalleshi a fakaice kana a hankali tace. “Shin amatsayinka na cikakken Likita, wanda kasa keji dashi, wacce irin shawara zaka bawa al’umma dan kula da lafiyarsu da matakan kariyar riga-kafi?. Sannan kuma ya kake Ganin irin yanda al’amarin k’asarnan yake, ma’ana irin halin da al’ummar k’asar take ciki, da kuma irin k’alubalen da muke fuskanta more Especially wurin kiwon lafiyar kananan yara da mutanen karkara da tsofaffinmu, Sannan wani irin hanya da kuma mataki zamu bi, Domin mu samu nasara akan yaƙar cututtukan dake addabar al'ummar ƙasar mu? Then menene matsalarmu aharkar malaman kiwon lafiya?”. Kanshi ya ɗan kauda gefe tare da yamutsa fuska, ɗan gajeren tsaki yaja. Ji yadda yarinyar nan take zuba babu ƙaƙƙautawa kamar carbi ya tsinke ko numfashin bata ja. Ta wani jero min tambaya kusan goma, a dungule. Ni Radio ne ko ni parrot ne da zan iya haka. Duk yayi tunanin cikin second 5. Numfashi ya ɗan fesar kana cikin haiba da dakewar murya yace. “Privet Hospital!!! Sune matsalan kiwon lafiyar kasarmu. Domin sune suke dak’ushe asibitocin gwamnati, har suke zama ba masu inganci ba.” Ya fad’i maganan kai tsaye, batare kuma da wani dar ko shakka ba. Jannart kuwa Kai ta d’an jinjina, tare da sake rik’on wani farin card dake hannunta, saboda acikine duk wani tsare tsaren tambayoyin da zatayi masa suke. Kanta ta d’ago daga Kallon takardar da takeyi, still kuma Cikin muryarta da akoda yaushe take fitar da daddad’an sauti tace. “To Dakta. munji abunda kace. Kuma al'umma zata iya gamsuwa da hakan. Toh amma kamar wani mataki za’abi, Domin asamar da ingancin asibitocin Gwamnati da kiyaye lfy?.” Numfashi ya ɗan fesar a hankali kana yace. “Dole gwamnati ta tsaya ta gyara asibitotin ta, ta ingantasu hade da kawo nagartattun kayan aiki, da kuma kwararrun ma’aikata, baya ga haka kuma ta rika biyan likitotin isassun kudaden da zasu iya biya musu bukatunsu, saboda mafi akasari acikin kasar bawai Nagartattun Doctor’s dinne bamu da suba, kawai dai basa samun yanda suke sone, hakanne kuma yasa suke fita wasu k’asashwn suje su fara aiki Acan, ko kuma kowannensu saiya zaga gefe yaje ya bud’e asibitin kanshi, saboda baisamu yanda yake so a gwamnati ba, wannan dalilin yasa ayanzu asibitocin gwamnati suka lalace suka zama kara zube,, Domin anriga da ancire Tubalin abunda aka gina asibitin akai haka yasa duk mai ƙarfi da yar wadata bazaibi ta kan asibitin gwamnatin ba, wanda kuma da al'ummar ƙasa aka ginasu. Sannan yana da matukar muhimmanci ga iyayen yara suke kula da tsabtar jikin raya da muhalli da abinda zasuci domin shine babban rigakafi.” Ya k’are maganan yana me gyara zaman necktie din dake wuyansa. Sosai yayi masifar kyau yadda yake dan jujjuya fararen yatsunshi Inda Jannart kuwa ta ci gaba da cewa. “To Doctor yaya za’ayi agyara matsalar Government Hospitals din domin in ƙantasu ta yadda al'ummar ƙasa zasuje garesu da kekkyawan yaƙini!?.” Dan muskutawa yayi still kuma cikin rashin tsoro ko fargaba cikin yaƙinin da Kekkyawar manufa yace. “To Da farko dai asibitotin gwamnati abunda zai gyarasu abu maisauki ne!?”. Da sauri ta ɗan fuskanceshi tare da cewa. “Duk da lalacewar da sukayi gyaran mai sauƙin ne? Ta yaya ko kuma ta ina gyaran zai fito da sauki!?”. Cameras din ya ɗan kalla kana ya gyara zamanshi tare ɗaura kafa ɗaya bisa ɗaya cikin masakaicin amo yace. “Idan har gyara akeso ta yadda zasu in ƙanta tofa dole daga kan, Shugaban k’asa, Governors, Ministers, senator's har zuwa kan ciyamomin kana kama daga Sarki, Waziri, Galadima, Wambai, Chiroma, Durbi, Garkuwa, Ɗan buram, Majidadi, Ma'aji, dama duk wasu masu fad’a aji, na siyasa da masarautun gargajiya. suyi kokarin daina zuwa asibitotin kudi, ko fita kasashen waje Dan duba lafiyarsu, su tsaya su ingata asibitotin Gwamnati, ta hanyar dasu kansu asibitotin zasuna basu Kekkyawar kulawa, Ya zama asibitin da Sarki zaije. To shi fadawan sarki zasuje. Kana asibitin da shugaban kasa zaije ya zama shine na talakawa, ta hakane zai sa shugabanni su san halin da asibitocinsu suke ciki, da inƙancin likitocin da kayan aikin. Haka zai sa a kula da in ƙancin asibitocin. Domin duk wani asibitin gwamnati matukar akwai ingantattun Doctor’s da kayan aiki da watar tsabtacewa. Toh dai-dai yake da duk wani asibitin kudi, hakanne kuma zaisa asibitotin kudin su dakushe, su durkushe. saboda yawnacinsu bawai anginasu Dan taimakon al’umma bane, anginasu ne kawai saboda neman kudi irin na yaki haram yaki halal, tayanda talaka bazai tab’a amfana dasu ba sai dai su cika aljihunsu.” Da sauri Jannart ta juyo ta kalleshi. Ido cikin ido sukayi da juna, Bakinshi ya taɓe tare da yimata wani irin munafukin harara, hakane yasa tayi saurin yin ƙasa da kanta Kai ta jinjina, cike kuma da gamsuwa da kalaman nasa tace. “Tabbas maganarka tatafi Kan hanya mai kyau, sai-dai kuma amma baka ganin yin hakan zai dakushe mutane da dama, musamman ga masu privet hospital kamar yanda ka fad’a!!!.” Kansa ya d’an girgiza, sannan kuma akaro na farko da tun zamansa awajen ya dago kansa da nufin ya kalleta da kyau dan tambayar da tayi masa. Saidai ko secan daya bai dauka yana kallontan ba yakau da kansa gefe. In don’t care manner yace. “Hakan ba wata matsala bace ai, Domin bani da yakinin cewa yin hakan zai tauye musu hakkinsu”. Da sauri ta kuma cewa. “Toh kuma kake bada shawara a rushe asibitocin?”. Wani irin kallo ya ɗan watsa mata. Sabida ta mishi tambayar cikin gajin haƙuri irin nasu na ƴan jaridu. Dan bata tsaya taji ya dasa Ayaba. Koda yake haka suke. Yan jaridun suna jin daɗin jefowa mutun tambaya kamar sauƙawar aradu ko kuma titsiye. Cikin tsare fuska yace. “Dama meyake sawa su bude nasu asibitotin?”. Ya mata tayarma tare da tsareta da ido. Yar-yar haka taji tsikar jikinta na tashi. Haka yasa da sauri ta kauda kanta gefe. Shi kuwa kai ya jin jina tare da cewa. “Baki sani bako? To bari in gaya miki...” Ya kare mgnar yana mata hararan ƙasan ido kana yaci gaba da cewa. “Dama rashin samun isasshen abunda zasu rufawa kawunansu asirine, saboda sometimes acikin asibitotin Gwamnatin, gwamnati bata biyansu al'bashi akan kari, baya ga haka kuma bata basu isassun al'bashin da zasu dauki nauyin iyalansu sabida gwamnatin tayiwa malaman jinya dana makarantu riƙon sakainar kashi Alhamdulillah gwarama wannan gwamnati da muke ciki. Duk da haka ana buƙatar ƙari. Domin duk lokacin da Gwamnati ta fara biyansu isassun al'bashi, To ba wani abu da zaisa suje su bude privet Hospital toh ko sunje sun buɗewama wa zai je musu in dai asibitocin gwamnatin nada inkanci , Domin ak’asarnan ba yawan asibiti muke da bukata ba, ingancinsu kawai shine abun buk’atar mu, tayanda talaka da maikudi da fulanin daji zasu samu gamsashshiyar kulawa, batare da nuna wani banbanci ba!!!.” Ajiyar zuciya Jannart ta sauk’e, kana kuma cikin yanayin nutsuwa tace. “Mungode sosai Dr. inafatan kuma Gwamnati zataji shawarar daka bada kuma tayi aiki dashi, yanzu kuma zamu shiga babi na biyu. wanda ya shafi b’angaren kasuwanci kafin mu dawo nan a likitance. Yah Salam shine abinda ya faɗa a ransa. Sabida ya lura yau bakinshi sai yayi tsami sabida magantuwa da wannan fitinenneyar yarinyar take sashi. Kamar a tsakiyar kanshi yaji ta kuma cillo mushi tambaya. “Shin Dakta wacce irin shawara zaka bayar, agame da yanda sha’anin saye da sayarwa ya zama acikin k’asarnan, misali ta yanda ayanzu kayan abinci yayi tsada sosai, akullum wasu daga cikin yan kasuwa k’ara farashin kayansu suke, rayuwa tayiwa talaka tsada, manyan y’an kasuwa da kamfanoni sun had’e kai da baki waje daya, Koda yaushe farashin kaya hauhawa yake, tayaya ne za’a samawa al’umma sauk’i, musamman manoma, wanda sune ma suke noma abincin amma kuma Idan ya shigo kasuwa sai yazo yafi karfinsu, shin wacce shawara zaka iya bawa manoma?.” Numfashi ya dan fesar ta bakinsa, saboda yanda yaji labbansa sun soma gajiya da yawan motsasu da yake. Hakanne kuma yasa batare daya dago ya kalli ko cameran ba, saidai atausashe yace. “Shawarar da zan iya bawa Manoma itace, duk wani manomi Idan har ya noma abunda zaici, To kada yayi gangancin saidawa, har sai ya tabbatar daya ware ishashshen abincin da zai isheshi, har na tsawon wata shekarar da zai sake noma wani abincin, kafun nan sai yazo ya saida wanda zai sayar, saboda gudun kada ayi gaban mai haƙar rijiya. kai ka noma ka gama shan wahala, sannan kuma ka tattara ka sai dashi lokacin da yake araha, bayan y’an wasu watanni sai yayi tsada, ga kuma wanda kake dashi ya riga ya k’are ga damuna ta sako sama ruwa ƙasa ruwa, fita nemowar ma wata rana sai ya gagara, kaga kenan nakan daka saida shi zaka sake zuwa ka saya, akan farashi mai masifar tsada, kenan Kai Manomi kaine ka wahala a banza. Sannan kuma ya kamata manyan kamfanoni su dinga tausayawa talakawa, su daina yi musu irin wannan hawan k’awaran, zuwa su sai abincin manoma tun yana gona basu shigo dashi gari ba su kuma manoma ku farga da wannan sagegeduwar da akeyi muku. Sannan kuma su manoman kansu, su daina sayarwa masu manyan kamfanoni abincinsu tun yana gona, saboda wasu tun abunda suka noma yana yabanya suke saida shi, atunaninsu ko da ace abun da suka noma din baiyi kyau ba ko sanadin fari ko tsuntsaye ko kwari ko tsutsa, su dai sun samu kudi, da yawan mutane basu san al'barkar dake cikin kayan gonansu ba, saboda haka yana da kyau, ka dinga girbe abunka kana gyarawa da kanka, ka kididdige abinda ka samu ka ware na buƙatunka kafun ka mik’ashi ga wasu, sannan kuma duk wani manomi yayi kokarin saida abincin daya noma, akan farashi mai kyau, saboda ko yaya guminsa ya keci. Domin shi kadai yasan wahalar daya sha wajen noma ta, sannan yanzu Idan akayi dubi, gaba daya manoma da talakawa su suke shan wahala, musamman Idan aka shiga cikin damuna, haka komin ruwa da iska zasu tsaya neman abunda zasu rufawa kansu asiri suyi noma dan ciyar da al'umma duk kudinka fa, in manomi baiyi noma koda kuɗin ka bazaka samu abincin ba, shin zakaci kuɗin naka ne!!!?. Sannan ku kuma y’an kasuwa da kamfanoni masu karawa kayan abincinsu kudi, ba komai kuke ciba face *RIBA* haramtacciya, wanda kuma kowa yasan hakan ba abubane mai kyau bane, ga wanda suke sayan abinci su b’oye sai yayi tsada su fito dashi, suma duk Allah naganinku, kuma Allah da kansa baya tausayawa wanda baya tausayin na kasa dashi.” Kai gaba daya mutanen dake boye abayan cameras din suka jinjina, hatta MD da kansa shima ya samu cikakkiyar gamsuwa da bayanan da suka fito daga bakin Dr. Rayyern din. Ba kuma a iya cikin tv station din ba, har acikin gaba daya k’asar tamu, mutane da yawa dake Kallon Live Program din sun samu cikakkiyar gamsuwa, Yayinda kalaman Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din ya ratsa zuk’atansu, ciki kuwa harda mafiya yawan manoma da suke kallon shirin, sabida Tashar Arewa 24 TV tayi zarran birni da ƙaune suna kallonta maza da mata manya da yara. Adai-dai lokacin kuma Abba Kabir zaune yake agaban tv yana Kallon shirin, shi kansa ya gamsu da kalaman Dr. Rayyern din, saidai kuma sosai zuciyarsa ta cika da tsananin mamakin, ganin da wanda Jannart din ke hira yau. Acan babban falon gidansu Jannart din kuwa, Alhaji Idi Sale Dakata, Dr. Lukman da kuma Alhaji Abdu Tababa ne, zaune sun zubawa babban TV plasma din dake cikin falon idanu. Wanda kuma yanzun akayi musu kira na musamman, akan su kunna tashar Arewa24 Dan Ganin hirar da akeyi da Dr.Rayyern din. Hakance kuma ta kasan a wurare da dama yadda wasu ke kiran wasu manyan ƙasar suna shaida musu su kunna tv tashar Arewa 24 TV suga program ɗin da akeyi da Dr Rayyern Mai-nasara. Jin abubuwan da Rayyern din ya fad’ane kuma, yasa Alhaji Abdu Tababa yin k’wafa, kana cikin takaici yace. “Amma dai wannan yaron anyi d’an iska, mai tsaurin ido, kujifa abunda yake fad’a, wai gwamnati ta rushe asibotin kudi ta inganta nata, Lallai yaron nan bashi da tsoro.” “To shi nashi asibitin na uban meyene, shegen yaro mai jajayen kunnuwa.” Cewar Dr. Lukman da yakejin kansa kamar ya kurma ihu yayi fiffige yaje ya shaƙo wannan yaron. Yayinda Alhaji Idi Sale Dakata kuwa ya rumste idanunsa, saboda shi ayanzu ko son Ganin yaron bayayi, hasalima gaba daya tunaninsa ya tafi ne akan yanda zai ga bayan Rayyern din, saboda al'ƙawari ne da yayiwa kansa cewar saiya b’atar da yaron daga Doron k’asa. Acan cikin tashar ta Arewa24 kuwa, Jannart ce ta sake gyara zamanta, batare kuma da ita ma ta d’ago kanta ta kalli Dr. Rayyern MAI-NASARA dinba tace. “Toh Doctor mu dan koma baya. Kaba da shawara akan cewar aduk’ar da asibitotin kudi, a tada na Gwamnati, ta hanyar zuba ingantattun likitoti da kuma kayan aiki, To irinku fa masu asibitotin kudi yaya zakuyi kaida ire-iren ka masu privet Hospital's, kodai kuma zaku dawo aiki a asibitotin Gwamnati ne! Ku watsar da naku asibitocin!!?.” Cikin gamsuwa da yarda da kai yace. “Kwarai kuwa, saboda ai hakan bawai gazawa bace, Indai muka had’e hannu da Gwamnati dan musamar da ingantaccen kulawa ga al’umma, To mu hakan kamar alkhairi ne agaremu, ba kuma najin hakan zai tauyemu ko ya ragemu da wani abu.” Ya fad’a atak’aice saboda ya fara gajiya da amsa tambayoyin yarinyar mai shegen baki cai-cai surutu tuni yawun bakinsa sun kafe. Hannunshi yasa ya ɗan shafa sajenshi har zuwa kan lips ɗinshi sabida ji yayi kamar bakinshin yayi tsawo ne da surutu. Jannart kuwa, again cikin sanin makamar aikinta tace. “Amma kamar baka goyon bayan duk wani privet hospital, in na fahimceka. Kuma naga kaima kana da naka hospital din, wanda kuma bana gwamnati bane, ya akayi to hakan ta kasance? meyasa baka had’a hannu da Gwamnatinba!? kun ingata Koda asibiti daya ne!!!?”. Wannan Tambayar ta saka duk magautan Dr. Rayyern Mai-nasara dake Kallon tv suka saki Murmushin mugunta, saboda atunaninsu yarinyar ta kawosa makura inda bazai iya amsa tambayoyin nata ba Alhaji Idi Saleh Dakata kuwa. Saida yaji tamkar ya shiga TV ya goya ɗiyar tasa Jannart, sai yakeji kamar dan su tayi mishi wanna tambayar dan ta kure musushi. Dr Lukman kuwa hannunshi ya dunƙule tare da jinjinawa Jannart harda yimata alamar kiss dan masifar daɗi. Ita kuwa Jannart batama san sunayi ba, kuma bada wata manufa tayi tambayarba sai dan dacewar hakan tunda tasan yanada asibitin. Shikuwa Rayyern ko ajikinsa baiji wani abu ajikinsa dangane da tambayar da Jannart din tayi masa ba, hasalima Dan gyara zamansa yayi, cikin kuma kwarin guiwan da ako yaushe yake tare dashi yace. “Banyi karatun likita Dan yin aiki akarkashin wani ba, asali Tubalin karatuna shine Idan na kammala na raya asibitin, dake gine tun kan zuwata duniya. saboda amfanar al’umma, bawai iya mai kudi ba kawai harda talakawa, saboda babu wani wanda, asibitin Mai-nasara Hospital yafi karfin zuwansa, koda kuwa bashi da karfi, Mai-nasara Hospital muna da foundation na taimakawa marassa karfi dashi mukeyin dukkan taimakon daya dace, sannan kuma Mai-nasara Hospital bawai irin asibitotin nan ne da kowa ya sani ba, Ina da confidence akan Hospital dina, ako ina kuma zan fada batare dajin na fadi ba daidai ba!!!.” Kai Jannart ta jinjina, saboda ayanzu kam amatsayinta na y’ar jarida ta gamsu da duk kalaman mutumin, musamman da ta fahimci with full confidence yake magana, ba irin na wasu mutanen ba, da mafi yawancin maganansu Kame kame da kuma k’aryane. Domin sometimes ma suna fad’an karyane Dan su kare kawunansu daga titsen yan jarida. Daga can gefe kuwa, Asiya ce dake tsaye take ta aikin bankawa Jannart d’in Harara. Yayinda takejin wani irin kuna da radadi acikin zuciyarta, Lallai Tabbas taso ace itace ta samu wannan damar, taso ace yau itace akan stage din tare da mutumin da kyau, nutsuwa da kuma haibarsa suka matuk’ar tafiya da hankalin ta, kana kuma mutumin da take ganin cewa, samun daman magana dashi ma wani matakin nasara ne. Kamar kuwa yanda Asiya ke jin tukukin bakinciki acikin zuciyarta, haka ma Dr Lukman, yakejin kamar ya shiga cikin tv’n ya shak’o wuyar Dr Rayyern. Abunda yasan bazai taba samun daman aikatashi ba a gaske kenan. Kallonsa ya mayar gasu Alhaji Idi Sale Dakata, cikin takaici yace. “Lallai wannan Dr Rayyern din shege ne, ko ta Ina so yake ya tauyeni, bakinsa baya tab’a mutuwa, kowacce tambaya akwai amsarta acikin kansa.” Murmushin daya fi kuka ciwo Alhaji Idi Sale Dakata’n yayi, cikin takaicin daya lullub’e zuciyarsa yace. “Nan kusa wannan bakin nasa bazai sake motsawa ba, wannan alk’awari ne na daukawa kaina.” Murmushin Jin dadi Dr Lukman da kuma Alhaji Abdu Tababa sukayi, saboda sanin hali irin na Alhaji Idi Sale Dakata da sukayi, Domin sunsan duk abunda yace zai aikata saiya aikata Tabbas. Ab’angaren Gidansu Rayyern kuwa, Abba Mamy, Ramadan da kuma Riyyam-nsra ne zaune afalo suna kallon shirin, gaba daya sun bada hankalinsu akan shirin, musamman ma Abba, da tunaninsa ya rabu izuwa wani waje na daban. Kallon Rayyern da kuma yarinyar da takeyiwa Rayyern din tambayoyi yake baya ko k’yaftawa, Yayinda acikin zuciyarsa yakejin wani irin abu na daban. Su Ramadan kuwa Hamman nasu suka tsurawa ido,suna mai jinjina kawunansu saboda irin amsoshin da Hamman nasu ke bayarwa, yana matukar ratsa zuciyarsu, acikin zuciyarsu kuwa babu wanda bai yaba da irin kyawun yarinyar da takeyiwa Rayyern din tambayoyi ba. Jannart kuwa, akaro na barkatai ta d’ago ta kalli camera’s din dake haska su, mike din dake gefenta ta gyara, tare da cewa. “Kamar dai yanda kuka sani, ayanzu zamu bud’e layukan wayoyinmu saboda, masu kira. Dan fadar ra’ayoyinsu da tambaya, ga numbar layin namu kamar haka... Tana gama fad’an numbers dinne kuma ta kunna wata waya mai kaman telephone dake aje agabansu, kan wani had’add’en table. Aikuwa kaman jira ake sukunna layin saiga kiraye-kiraye suna shigowa. Wanda manyan mutane-ne suke kiran. Numfashi ta ɗan fesar tare da gyara zamanta. Kana ta ɗan kalli wayar da wani kiran ya kuma shigowa tun kan ta ajiyeta. Picking call din Jannart tayi, tare kuma da latsawa tasa wayar a hands free. Cikin zazzakar muryarta tace. “Assalamu Alaekum.” Daga can b’angaren aka amsa mata, da murya irin ta manyan mutane. Jin hakanne kuma yasa ta cewa. “Barka da shigowa filin bakon mako.” “Yauwa Barka dai”. Aka faɗa daga daya sashin cikin girma. Ita kuwa Jannart lumshe idonta tayi tare da cewa. “Ko zamu iya sanin waye akan layi?.” “Sunana Alhaji Abubakar Ginsau S.A protocol na gwamna, nakira ne kuma Domin na jinjinawa babban Bak’o DR. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, agame da maganganu masu amfani daya fad’a, Insha Allahu kuma maganan zata isa ga kunnen way’anda ya kamata suji, sannan muna godiya k’warai matuk’a, da irin shawarwarin daya bayar.” Kai Jannart ta jinjina, tare da dan satan Kallon Dr Rayyern din, wanda ya kauda kansa gefe, kamar baiji ana yabonsa ba. “Girman kai rawanin tsiya.” Tafad’a acikin zuciyarta, Yayinda afili kuwa cewa tayi. “To S.A protocol muma godiya muke sosai, sannan bakon mu Dakta shima yana godiya.” Daga haka kuwa kiran S.A din ya katse, wani kiran kuma ya sake shigowa. Cikin tashin hankali Dr Lukman ya mik’e tsaye, tare dasa hannunsa ya dafe kansa, zuciyarsa cike da takaici yace. “Lallai wannan yaron ya shallake duk wani tunani na, ba a banza ba ake kiransa da Mai-nasara ba, tunda gashi yayi sara akan gab’a, daga maganansa har S.A da kansa ya kira, ya kuma shaida cewa maganar zata tafi har wajen governor, wannan wanne irin Dan iskan yaro ne? Mai sa'a”. Cikin tsananin takaici tsana Alhaji Idi Saleh Dakata ya fesar da numfashi tare da cewa. “Ai yamafi Dan iska wannan yaron da kake gani Dr Lukman, shegen yaro ne kwance-kwance yake mana, da sannu Idan bamu tashi ba, duk sai yabi ya sare mana duk wani reshen mu, b’arna babba yake aikata mana, batare da ko damuwa da hakan yayi ba, Tabbas kuma ya kafu iya kafuwa, da wayannan kalaman nasa masu ratsa zuciya yake yaudarar mutane, waishi ala dole mai tausayin talakawa, yana abu tamkar Dan siyasan da yake barar neman kujerar takara, hmmmm Lallai zanyi maganin wannan yaron, zan kawar dashi kamar yanda na kawar da way’anda suka fishi tsauri a baya.” Alhaji Idi Sale Dakata ya ƙare mgnar yana me sakin zazzafan numfashin takaici. Yayinda Alhaji Abdu Tababa kuwa yace. “Lallai kawar dashi daga doron k’asa shine hanya mafi a’ala, Idan ba haka ba kuwa duk sai ya fito damu waje cikin rana daga gidajenmu.” “Hakan bazaiyi wuba kuwa.” Alhaji Idi Sale’n ya fad’a yana me mikewa tsaye. Yayinda acan gidan su Rayyern kuwa, har yanzu su Abba basu matsa daga gun tv’n ba. Sunanan zaune kowannensu dauke da farincikin, irin nasaran da Rayyern din ke samu. Haka ma agidan Barrister Kabir har yanzu shima yana zaune agaban tv’nsa. Dai-dai lokacin da ake cigaba da haska shirinne kuma, Aunty Dijat ta fito daga daki. Zama tayi akusa da mijinnata tare da soma kokarin had’a masa coffee. Kallon ta Barrister Kabir din yayi, kana cikin tausasa murya yace. “Dijat kalli tv kiga, Jannart da matashin saurayin nan dake zaune agefenta”. Da sauri ta miƙa mishi cup ɗin tare da zubawa tv ido tare da cewa. “Masha Allah”. Kurban coffee'n yayi tare da cewa. “Sundace ko?.” Ware ido Aunty Dijat din tayi ta kalli tv’n, dai-dai lokacin kuwa aka sake matso da fuskokin Jannart dana Rayyern din kusa. “Masha Allah, ai kuwa Abban Hafeez matukar dacewa ma sukayi, kyau da kyau kenan.” Murmushi Barrister Kabir din yayi, tare da gyara zamansa a takaice yace. “Shine mijin dana zab’a mata, kuma shine wanda zata aura amma batare da ta sani ba.” Ya fad’a yana me karb’an coffee din da aka had’asa masa. Idanu Aunty Dijat ta d’an zaro waje, cike da tsananin mamaki hadi da zallar farinciki tace. “Allahu Akhbar, Lallai girman Allah iko da buwayarsa tana da yawa, Masha Allah Lallai Jannart ta dace da hazik’in Namiji kuma jarumi, mai dauke da nagarta, Tabbas ka cika Uba nagari, ai kuwa zamusha biki yaushe ne Auren?” Murmushi Abban yayi, tare da girgiza mata Kai, Ahankali kuma yace. “A’a bayanzu zan gaya miki ba, abun namu sirrine.” *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: Murmushin Jin dadi Aunty Dijat din tayi, kana cikin sakin fuska tace. “Alhamdulillah nidai ko yaushene ma ina jira.” Barrister Kabir dinma murmushi yayi, batare kuma daya sake cewa komai ba, ya cigaba da shan coffee d’insa. Acan cikin tashar kuwa, zuwa yanzu kira na 15 kenan Jannart din ta amsa, wanda kuma daga kan kira na 15 dinne ta katse layin gaba d’aya, tare da d’agowa ta kalli cameras din dake jere agabansu. “To masu kallonmu laifin dadi dai ance karewa, Domin naga lokaci yana daga mana hannu, saboda haka duka duka anan muka kawo k’arshen shirin namu Na Bak’on Mako, sai kuma wani sati Idan mai kowa mai komai ya kaimu, Insha Allah zamu sake zuwar muku da wani bak’on na musamman.” Dan Juyowa tayi ta kalli Rayyern dake zaune, Cikin kuma sakin fuska kamar yanda ta sabayiwa kowa tace. “Doctor ayiwa masu kallo da sauraronmu sallama.” “Assalamu Alaikum.” Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din ya fad’a atausashe, saboda yasan izuwa yanzu duk su Abbansa suna kallonsa. Jannart kuwa juyowa tayi ta fuskanci Camera hadi da cewa. “To masu kallonmu duka duka anan muka kawo k’arshen shirin namu, tare da babban bak’onmu”. Ta ƙare mgnar da juyowa tana kallon Dr Rayyern. Numfashi ya ɗan fesar tare da cewa. “Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara”. Gyara zamanta tayi tare da cewa. “Sai kuma ni dana shirya na kuma gabatar JANNART IDI SALE DAKATA. Nake, mana fatan mu hade awani sati Idan Allah ya kaimu a huta gajiya.” Cuttt haka masu d’aukan shirin suka katse tare da kashe cameras dinsu. Dai-dai lokacin ne Kuma anan gidansu Rayyern din Zuciyar Abba tayi wani irin bugawa, saboda sunan Yarinyar da yaji acikin kunnuwansa. “Jannart Idi Sale Dakata!!”. Abba ya maimaita sunan acikin zuciyarsa, cikin sauri kuma ya d’ago da kansa ya kalli Mamy, wacce ita dinma shi take kallo, fuskarta dauke da tsananin mamaki. Atare kuma suka sake maida kallonsu ga tv,n. “Idan har sunan da yarinyar ta fad’a shine sunanta na gaskiya, To Lallai kuwa, wannan itace yarinyar da Barrister Kabir yazo musu da maganarta.” Abban ya fad’i haka azuciyarsa, fuskarsa cike da tsananin mamaki, hadi da tu’ajjudin faruwar hakan. Tuno wani abu da yayi ne kuma yasa Lokaci daya ya saki wani irin murmushi, mai dauke da tsananin jin dadi, hadi da cin nasara. Tabbas ayanzu ya sake gaskatawa, cewar Nesa tazo ta kusa. Acan TV station din kuwa Zumbur haka Dr Rayyern din ya mik’e tsaye, wanda hakan yasa cikin sauri MD da kuma sauran assistance managing director hadi da manyan masu muk’amai na tashan suka nufo wajen Rayyern din kaitsaye, hannayensu suka dinga mik’a masa daya bayan daya suna gaisawa cikin mutuntaka. Inda MD da farinciki yasa bakinsa kasa rufuwa yace. “Mungode Kwarai Dr. Rayyern, Allah Ubangiji yasa kafi haka, nida sauran ma’aikatan wannan tasha, muna godiya agareka, daka samu daman zuwa wannan tasha. Tabbas zuwanka ya sake daga darajar tasharmu.” Yar sauk’ak’ekk’iyar Murmushi kawai yayiwa MD’n, Yayinda MD kuwa yasa a daukowa Dr. Rayyern din kyauta ta musamman, wanda sukayi dan nuna godiyarsu agaresa. Salman, Aysha Lawal da kuma Aunty Fauziy D Sulaiman dake gefe kuwa, hannayensu suka d’agawa Jannart alaman jinjina, kowannensu fuskarsa cike da farincikin, irin nasaran da Jannart din ta samu, Domin kuwa ta kafa tarihin da akab gidan television’s din dake Nigeria babu wanda ya tab’a kafawa. Ta kawo musu babban hazikin Dan kasuwa kuma Doctor, mutumin da kowa yake fatan ganinsa, yau gashi Jannart din ta kawosa ta kuma bayyanawa duniya fuskarsa, daya jima yana b’oyeta. Murmushi Jannart din tayi musu, tare kuma da k’arasowa ta kalli Salman, wanda azahirance yana cikin tsananin farinciki, akasin hakan kuwa, shine Sam bayajin dadin zuciyarsa, saboda tun zaman Jannart da kuma Dr. Rayyern din daya gani awaje daya, yaji zuciyarsa ta karye, badan komai ba kuwa saidan tsananin matching din da yaga sunyi, sosai suka haska tamkar wasu taurari, sai kuma ayanzun ya sake tabbatarwa da kansa, cewar kwata-kwata ma Jannart Dakata ba sa’ar sa bace, Jannart matar manyan mutane ce. Kana kuma Jannart zara ce acikin taurari, furta wani abu daya shafi so agareta, kuwa tamkar karambani ne, saboda ya sani bashi da wannan matsayin. Haka dai jikinsa adan sanyaye ya juya suka rufawa su MD din baya, wanda tuni sun nufi hanyar waje, Dan raka Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara mota. Cikin masu rakiyan kuwa harda Asiya, wacce takejin kamar ta fashe da kuka, ko tasa ihu. Badan komai ba kuwa, saidan ta samu ko kallo daya ne Dr. Rayyern din yayi mata. Jannart kuwa kaitsaye Office dinsu ta wuce, batare da tabi yan rakiyar ba, Sam ita rakasa ma baya gabanta, hasalima mamaki take akan yanda taga, y’an Office din nasu suna karramasa, Tabbas Koda ga wahalan da tasha wajen nemansa, tasan cewar shidin babban mutum ne. D’an tab’e bakinta tayi alokaci da ta samu waje ta zauna. Hakanan takejin zuciyarta wasai, tamkar an zare mata wani mashi dake sukanta. “Alhamdulillah Allah, Kai katsaramin komai, yanzu bazan rasa aikina ba, bana kuma da wata fargaba, Thanks for everything Allah.” Ta fad’i hakan abayyane Cikin kuma tsananin farinciki, dajin dadi. Saboda duk wata fargabanta yanzu ya yaye. Acan compound din tv station din kuwa, har wajen mota su MD suka rako Dr. Rayyern, bayan sun bashi kyautar karramawa. Kasancewar kuma tun kafun su isa, Hadi'nsa ya bud’e masa murfin motar tasa ne, hakan yasa yana zuwa batare da wani b’ata lokaci ba ya shiga ya zauna. Still harya rufe murfin motar kuma godiya su MD sukeyi masa, tare dayi masa fatan sauk’a lafiya. Anutse kuwa Hadi yaja motar suka fice daga cikin gidan tv’n. Fuska Asiya ta had’e tamkar zata had’iyi zuciyarta haka takeji. Lallai tayi takaicin wannan ranan, saboda ko kallo daya bata samu daga wajen Dr. Rayyern din ba, hasali mai irin halittarta ma baisan tana wajen ba. Dan Kallon kanta tayi, can cikin zuciyarta kuma taja tsaki, tare da cewa. “Tayaya ma zai kalleni, tunda akwai irin waccar mayyar aduniya, natsaneki wallahi Jannart natsani ma Koda ganinki, saboda ke ne zaman office dinnan ya fara yimin kunci, kinzo kin hanani sakat, wai kawai saboda kina da kyau, mcheewww.” Tak’are maganar nata da jan tsaki tare da juyawa ta koma Cikin office din, dan zuwa yanzu ita kad’ai aka bari awajen. Acan cikin Office din kuwa, MD dakansa ya shigo cikin Office din su Jannart din, tare da bud’e hannayensa ya soma tafa mata. Aikuwa Ganin haka yasa duk sauran ma’aikatan suma bud’e hannayensu suka soma tafa mata. Cike da jinjina hadi da yaba k’wazonta MD yace. “Congratulation Jannart, Lallai kin cika hazikar yar jarida, na kuma jinjinawa kwazonki, Tabbas samun irinki acikin aikin jarida abune mai kyau, ayau ta sanadiyarki tasharmu ta sake daukaka, kin shammace mu Kwarai, dole ne mu baki lambar yabo, zaku ma muyi miki karramawa ta musamman.” “Kwarai kuwa Jannart hakika kinyi Namijin kokari, Tabbas kin cika hazikar Mace mai kishi da kuma son aikinta congratulations.” Cewar Aunty Fauziya D Sulaiman. Jannart din kuwa murmushin daya bayyana kyawawan hakwaranta tayi, cikin tsananin jin dadi tace. “Congratulations to you all my colleagues, Domin duk wannan nasaran nasa meta ne da k’arfafawar guiwanku, musamman Salman, Thank you so much Salman.” Murmushin Jin dadi duk sukayi, Yayinda Salman kuwa ya sunkuyar da kansa kasa yana murmushi. Asiya dake gefe kuwa ji take kaman tayi hauka, tsabar k’unci takaici da kuma bak’in Cikin daya cika zuciyarta. Haka dai suka ci gaba da tattaunawa atsakaninsu, Yayinda fuskar kowannensu ke dauke da tsananin farin ciki. Amma banda na Asiya da har hawayen takaici saida suka tara. MD kuwa yau din da kansa yasa akayi musu order’n delicious food, tare da kayan drinks. Anan cikin babban falon da suke ajiye baki, suka gudanar da d’an kwarya kwaryan party. Inda kuma sukayiwa Jannart din tanadin Karin matsa yi na musamman. Bayan sun gama yar kwarya kwaryan Partyn nasu ne kuma ta dau Jakarta Kai tsaye ta wuce, gida zuciyarta cike da tsananin farinciki. Yayinda daga can b’angaren Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara kuwa, daga tv station din kaitsaye gidansu ya nufa. Suna isa bakin gate din kuwa Baba Hadi ya danna horn, cikin sauri da kuma azama Baba Maud’o ya karaso ya bude musu gate din, direct Baba Hadi ya tura motar cikin gida, tare da dai-dai-ta parking dinta a parking space. Ahankali Rayyern din ya bud’e motar ya fito, Kana ya juya ya nufi wurin da Baba Maud’o yake tare da ɗan longoɓar da kai alaman gaisuwa. Murmushi Baba Mauɗo yayi tare da mishi sannu. kafun kaitsaye ya nufi babban falon gidan. Inda Mamy da Abba dasu Ramadan ke zaune. Shigowarsa cikin falonne kuma yasa duk suka d’ago Kai suka kalleshi, Riyyam-nsra ne ya taso da d’an hanzari ya rungumeshi, tare da cewa. “Gaskiya ko Hamma Rayyern kaina musamman ne, ka iya amsa duk wata tambaya da akayi Ma.” Kansa kawai ya Dan jinjina saboda duk ji yakeyi kansa a gajiye, karasa shigowa cikin falon yayi, tare da yiwa Abba da Mamy sannu da gida. “Yauwa Rayyern sannu da dawowa.” Mamy ta amsa masa, Yayinda Abba kuwa Da Kai ya amsa masa. “Hamma Rayyern congratulation.” Ramadan ya fad’a k’asa k’asa yayinda yake Dan danne dariyarsa, badon komai ba kuma saidan sanin halin Yayan nasa da yayi, kwata-kwata baya son yawan magana amma kuma yau gashi wata tasashi yayi ta magantuwa. Da kai kawai Rayyern din ya amsa masa, batare daya zauna acikinsu ba kuma kaitsaye ya wuce part d’insa. Wanka yayi tare da dauro alwalan sallan magriba, bayan ya kimtsa kansa acikin wasu kaya marar nauyi ne kuma, ya fito inda dukansu suka had’a hanya wajen zuwa masallaci. Koda sukaje masallacin kuwa kamar Koda yaushe basu dawo ba saida aka Sallame sallan Isha. Suna dawowa gidan kuwa suka samu Mamy ta had’e musu lafiyayyen dinner, hakan yasa duk suka k’arasa kan dining table din suka zazzauna. Yau din kuma Riyyam-nsra ne da kansa ya amshi Mamy wajen yin saving dinsu, shida kansa ya zubawa kowa abincin banda Abba da Mamy ta zuba mishi nashi, sannan da kansa ya had’awa Hamma Rayyern din tea. Bayan ya kammala had’a musu ne kuma, kowa ya soma cin abincinsa, anutse Abba ya d’ago da kansa ya kalli Rayyern cikin jinjina da kuma ya bawa yace. “Tabbas hirar da akayi da kai yau, tayi armashi da kuma ma’ana, sannan shawarwarin daka bayar shawara ne masu kyau, gaskiya na jinjina maka,”. Sai kuma ya ɗan tsagaita kana ya ɗan kalleshi tare daci gaba da cewa. “Amma da kashawarce ni kafun hakan, To fa da bazakaje ba.” Zazzafan tea din dake bakinsa ya had’iya, kana cikin yin kasa dakai yace. “Kayi hakuri Abba nima banaje Dan son raina bane, naje ne kawai saboda nayi musu alk’awari, sannan banason wanda aka bawa kwangilar nema na din ya rasa aikinsa, kamar yanda manyansa suka bashi zab’i.” Kai Abban ya jinjina, batare kuma daya ja zancen yayi tsawo ba yace. “Shikenan To Rayyern Allah ya taimaka ya tsare min kai.” Da Ameen duk suka amsa. Bayan sun kammala cin abincinne kuma, kaitsaye Rayyern din ya wuce daki’n sa. Yayinda Ramadan da Riyyam kuwa suka dawo Cikin falon suka ci gaba da hirararsu, daga karshe ma game suka had’a, suka soma yi. Ganin hakanne kuma yasa Abba da Mamy wucewa sashinsu. Rayyern kuwa yana shiga dakinnasa kwanciya yayi, Cikin mintuna kad’an bacci yayi nasaran daukarsa. Acan falon kasa kuwa Ramadan da Riyyam, duk kowannensu saman kujera ya d’ale ya kwanta, su kansu ba zasu iya sanin tayaya nema bacci ya kwashesu ba, kowannensu da abun buga game din ahannunsa, haka sukayi bacci kasancewar dare ya nisa. A sashin Jannart kuwa yau tun 9 tayi baccinta mai cike da nutsuwa, Yayinda takejin zuciyarta wasai babu sauran wani fargaba. Washegari. Friday. Tun tashinsa karfe 7 ya gama shirya kansa, saidai shigarsa ta yaudin ta banbanta dana kullum. saboda wani riga da wando mai Taushin gaske ya saka ajikinsa, sabanin suit daya saba sakawa akowacce rana. Sosai kayan Yayi masa kyau, musamman daya daura boyfriend jacket mai kyau akan kayan. Wasu bakaken shoe masu tsada da watch ya daura a tsintsiyar hannunsa . Bayan ya gama kimtsa kannasa ne kuma, ya dauki wayarsa tare da duba sakonnin da suke ta shigo masa ta Twitter, saboda yanda duniyat Twitter din ta Dinke da hotunansa, gaba daya shi kawai ake watsawa, da kuma bayani akan hirar da akayi dashi. Kashe data dinnasa yayi, tare da juyawa ya nufi k’asa kaitsaye. Anan cikin falon ya samu su Abba, harma da Riyyam nsra wanda yake ta hamma da alama bacci bai ishesa ba. Dan Koda asuba ma Abba ne daya fito yagansu kwance afalo, shi ya tashesu tare da saka su agaba suka wuce masallaci. Karasowa yayi ya zauna akan dining table din, bayan kuma Mom tayi saving dinsa ne, ya soma cin abincin atsanake, saidai kuma bai wani ci sosai ba, ya mik’e tsaye. Yaudin ma dai atare suka fita shida Ramadan, saidai kuma Riyyam-nsra ya dage kan cewar, tare zasu tafi Hospital shida Ramadan. Hakan kuwa akayi inda Ramadan din ya dauki Riyyam din suka wuce Hospital, shikuwa Rayyern dama yau ba Hospital din zaije kaitsaye ba. Bayan anwangale musu gate din gidan sun fito da tsalatsalan motocinsu ne, kaitsaye su Riyyam suka wuce Hospital, shikuwa Company’n sa ya nufa. Koda ya isa company din kuwa ya samu, ma aikata madasa in juna suna ta aikinsu, Domin yau din injunan da zasuna had’a kwalaye da buhuna ake kafawa amazauninsu. Sosai ya jinjina kansa ganin yanda aikin nasu ke tafiya yanda ya kamata. Kasancewar kuma akwai aikin da zaiyi ne yasa, kaitsaye ya haura sama inda Office d’insa yake. Acan gida kuwa Baba Maud’o na zaune yaji karan horn din mota, atunaninsa ko su Rayyern dinne suka dawo, hakan yasa ya wangale gate din gidan. Barrister Kabir kuwa dake cikin motar, kaitsaye ya shigo da motar tasa cikin gidan. Bayan ya gama dai-dai-ta parking din motar tasa ne kuma, ya bud’e ya fito, saidai kuma ayau din bashi kad’ai yazo ba, atare dashi akwai Dr.Sajo. Karasowa wajen Baba Maud’on sukayi tare da bashi hannu sukayi musabaha. Baba Maud’o kuwa fuska asake ya amsa musu, sannan kuma da kansa yayi musu iso zuwa cikin gidan, har cikin babban falon kuma ya kaisu. Ganinsu ne kuma yasa Abba fadada fara’arsa, tare da sawa Mamy tayi musu tarba maikyau. Bayan sun gaggaisa ne kuma, Barrister Kabir ya gyara zama, tare da Kallon Abban ya gabatar masa da Dr. Sajo. Haka dai suka Dan tattauna, agame da abunda suke shirin had’awa. Bayan kuma sunyi tattaunawa mai tsawo ne, suka yanke shawara akan cewar yau Idan an sauk’o daga sallan Jumm’a za’a daura auren. Da wannan batun sukayi sallama. Inda Abban ya rakosu har waje, bayan sun tafi ne kuma ya zauna anan awajen Baba Maud’o suka d’an soma tattauna wasu batu. Acan Office din Rayyern kuwa. Ganin 11:30 am ne yasa shi mik’ewa. Tare da barin duk wani abu da yakeyi. Kaitsaye kasa ya sauko, saboda yanason sake komawa gida saboda yin shirin zuwa masallaci. Koda ya shiga motar tasa kuwa cewa Hadi yayi su wuce gida. Take kuwa kaitsaye suka nufo gida. Koda ya dawo gidan, wanka ya sakeyi inda ya shirya kansa cikin riga da wando da kuma babbar riga, ta hadaddiyar getzner’n da ak’alla kudinta ya haura sama da 100k, sosai kayan sukayi masa kyau kasan cewar kalarsu lemon green ne kana zaren da aka watsawa garen su kuma shudi ne da fari da baƙi sosai sukayi mishi kyau, musamman daya kafa hulan zanna bukar blue color Kansa, ga kuma wani tsadadden takalmin toms suma blue da agogo daya saka, Tabbas yayi kyau kwarai. Domin shigar tasa bawai gama gari bace, shigace ta musamman, wacce ta kara bayyana kyau da kwarjininsa. Bayan ya gama kimtsawa ne kuma, ya feshe jikinsa da turare tare da sauk’owa k’asa, saboda jiyo hayaniyar Ramadan da kuma Riyyam da yayi, wanda suma sun shirya ne tsab, Cikin sabin getzners dinsu, masu kyau. Kallonsu Riyyam din kawai yayi kana a takaice yace. “Ka kwaso kayanka ka dawo nan, ka dena kwana a hotel”. Ya ƙare mgnar cikin bada umarni. Cikin yanayin ba zata jin mgnar Riyyam-nsra ya kalleshi da alamun zaiyi mgn sai kuma yayi shiru. Ganin tuni ya fice batare kuma daya ƙara ce musu komai ba. kaitsaye ya fice daga cikin falon. cikin sauri-sauri kuma ya nufi motarsa saboda bayason rasa hud’uba. Bayan ya fita daga gidanne kuma suma suka fito inda suka shiga motar Ramadan daketa murna da farin cikin mgnar Hamma Rayyern ɗin nasu. kaitsaye masallacin Alfruq’an suma suka wuce. Acan gidansu Jannart kuwa hakanan tun tashinta yau din takejin zuciyarta na yawan tsinkewa, ga kuma wani irin faduwar gaba da takeji akai akai. Sai-dai rashin sanin takamaimai abun yi, yasa ta fara ambaton sunan Allah a cikin zuciyarta. Barrister Kabir kuwa, bayan yayi shirin zuwa masallaci, yau din ko motarsa bai dauka ba, da kafansa ya fito inda ya tako har bakin titi, taxi ya tara, tare kuma da yiwa mai taxi din bayanin inda zai kaishi. Wanda kuma bako Ina bane face masallacin dake gefen gidan Dr. Sajo. Koda mai taxi din ya saukesa a masallacin, kaitsaye wajen Dr. Sajo ya nufa, atare sukayi sallan Jumma’a, bayan sun idar da sallan ne kuma, Dr. Sajo ya fito musu da mota. Kaitsaye suka nufi unguwar Nassarawa GRA. Yayinda acan masallacin alfurq’an kuwa, bayan an sallame sallan jumma’an, Ramadan da Riyyam-nsra suka sulale, kaitsaye basu zame ko inaba kuwa sai kasuwa, saboda kafun su fita Abban ya basu kudi yace su sayo masa huhun goro da kuma katton katton na mintuna. Sudai haka suka je suka sayo batare da sanin na meye bane. Koda suka dawo gida, anan cikin falon Abban suka jibge huhun goron da kuma mintunan da suka sayo. Dawowarsu kuwa yayi dai-dai da isowan su Barrister Kabir da kuma Dr. Sajo. Inda Abba da kansa yazo yayi musu iso zuwa babban falon k’asa. Bayan sun zazzauna ne kuma ya fita ya kira Baba Maud’o, inda yace. “Baba Maud’o ka shigo, yau abun na musamman za’ayi acikin gidannan, Insha Allah yanzu za’a daura auren Rayyern.” Idanu Baba Maud’o ya d’an fitar, lokaci daya kuma yaji wani irin farinciki ya lullub’e sa, wanda hakan yasa Cikin matuk’ar jin dadi yace. “Masha Allah lokaci yayi kenan, yau dai Ranar Rayyernu ta tsaya, To Allah yasa hakan shine mafi alkhairi.” Da “Ameen.” Abba ya amsa. Dai-dai lokacin kuma suka shigo cikin falon shida Baba Maud’o. Acan waje kuwa yanzu motar Rayyern din ke isowa, Jin sunyi horn ba a bud’e musu bane kuma, yasa Hadi fitowa da kansa ya bud’e musu gate din suka shiga ciki. Da mamaki Rayyern yake Kallon bakuwar motar dake fake afarfajiar gidan nasu, yayinda daga gefenta kuma motar Usman PA ne wanda yazo babu jimawa, kuma shima ya shigo yana can cikin falon Abban. Ahankali ya bud’e murfin motar ya fito, Yana fitowa dinne kuma, Abba ma ya fito daga cikin falo, Kallon Rayyern din yayi, lokaci guda kuma ya hade fuskarsa, cikin tsare gida, ta yanda yasan Rayyern din bazai samu daman tambayarsa wani abuba yace. “Hadi ka shigo daga ciki, kaima Rayyern ka biyoni.” To Hadi yace tare da rufawa Abban baya, shima Rayyern din haka cikin daurewar Kai yabi bayan Abban nasa. Suna shiga cikin falon kuwa, yaji zuciyarsa tayi wani irin harbawa, saboda yanda yaga mutane atare. Daya bayan daya yake bin kowannesu da kallo, Koda ya sauke idanunsa akan Barrister Kabir, ji yayi wani irin abu ya tsarga mai. “Oh My God meye kuma wannan mutumin ya sake zuwa yi agidan mu? Waishi bazai tab’a fahimta bane, nace masa ban shiryawa auren yartasa ba banasonta wai ko ana dole ne ai gaggawa dai bata da kyau.” Yayi maganan azuciyarsa, tare da yin kicin kicin da fuskarsa. Gudun kada yaji wata magana ta taso ne kuma yasa, cikin nitsuwa. Ya ɗan motso ya gaidasu a mutunce. Kana sauri-sauri ya soma kokarin haurawa sama. “Rayyern zo zauna.” Muryar Abba ta katse shi daga tafiyan da yakeyi, wanda kuma hakan yasa dolensa ya dawo cikin falon. Zama yayi akusa da Abban nasa, tare da dago kansa ahankali yace. “Abba Lafiya kuwa, meke faruwa?” “Lafiya kalau sai alkhairi.” Abban ya fad’a yana me d’an gyara zamansa, tare da fuskantar Baba Maud’o, cikin mutumtawa Hadi da karramawa yace. “To Baba Maud’o kaine babba amatsayinka na babba kuma Kai ya kamata ka fada mana wanda zai zama waliyin Rayyern.” Murmushi Baba Maud’o yayi, cikin muryar tausasawa yace. “Kai ne zaka waliyancesa Alhaji, ai babu damuwa Dan uba ya waliyanci dansa.” Baki Abban ya bud’e daniyar cewa wani abu, amma kuma saiya fasa saboda wani tunani daya fado cikin zuciyarsa. Ajiyar zuciya yadan sauke tare da gyara zamansa yace . “To shikenan ba matsala, wanene waliyin amarya?.” “Gashi nan.” Barrister Kabir ya fad’a yana mai nuna Dr Sajo, yana me fuskantar sauran mutanen dake cikin falon kuma da kyau. Kai Abba yajinjina tare da juyawa ya kalli Rayyern. Cikin yanayin dake nuna babu alaman wasa acikin magana ko fuskarsa yace. “Rayyern kawo sadaki.” Wani irin karya wuya Rayyern yayi, lokaci daya kuma ya narke fuska cike da tsananin mamaki yace. “Sadaki kuma Abba? Sadakin menene, nifa...” Ganin wani kallon da Abban ya watsa masa ne yasa shi yin shiru, tare da sunkuyar da kansa k’asa, asanyaye yace. “Abba yanzu ba kudi ajikina, a daga auren sai na samu kudin.” Cike da mmkin mgnar tasa Abba yace. “Eh munsani fa baka da kuɗi. Amman kada ka damu ko transfer ne kayi mana.” Saurin dagowa yayi ya kalli Abban nasa, lokaci daya kuma ya kwab’e fuska, Murya araunace yace. “Ni wayata ba charge, amma muje sama da Ramadan dakina in bashi kuɗin ya kawo muku.” Ya ƙare mgnar yana yunƙurin tashi. Alamun guduwa da yake son yi. Murmushi ɓoye Abba yayi tare da danne kafaɗarsa kana yace. “Zauna”. Cikin kwaɓe fuska yace. “Abba Kudin zan bashi”. Ya k’are maganar tamkar zai zubda hawaye. Cikin tsare fuska yace. “Ina kuɗin suke?”. A sanyaye yace. “Cikin bed side drower”. Kallon Ramadan Abba yayi kana cikin, bada umarni yace. “Ramadan jeka ɗebo kudin koma nawane kawosu.” “To“ Ramadan din yace, tare da mikewa cikin sauri ya haura sama. Inda Rayyern kuwa ya bishi da Harara kasa kasa. Mintuna biyu kacal kuma saiga Ramadan ya dawo da bandir din yan dubu dubu, na dubu dari biyu, Dan kowani bandir dubu dari ne. Mik’awa Abban nasu yayi. Tare da komawa ya zauna. Abba kuwa duka dubu dari biyun din ya mik’awa, Dr Sajo tare da cewa. “Ni Alhaji Bashir Muhammad ina nemawa, d’ana Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara auren yar wajenka Jannart Idi Sale Dakata, akan sadaki naira dubu dari biyu.” Karb’an kudin Dr Sajo yayi, tare da gyara zamansa cikin mutumtawa yace. “Ni Dr Sajo Umar, na bawa danka Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara auren yata Jannart Abdulkarim Saleh Dakata akan sadaki naira dubu d’ari biyu.” Daga nan kuma sukayi duk abinda ya dace na tsarin daurin aure bisa koyarwar musulunci. “Alhamdulillah! Alhamdoulillah!! AURE Ya D’auru jama’a muyi salati goma ga Annabi.” Cewar Baba Maud’o, cikin tsananin farinciki. Adai-dai lokacin kuwa Rayyern ya rumtse idanunsa da karfi, tare da dafe dai-dai saitin zuciyarsa cikin rudu hadi da bugawar zuciya Ya......! *Dan Allah ki saya ki karanta littafina na kuɗine special Group 1k ƙaramin group 500 yawan posting ne banbancinsu, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in ba halin turawa ta account ki sayi katin MTN ki kofi number's ɗin katin ki turo min ta whatsApp.* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: Danne jajayen labb’ansa. “Innalillah wa innailaihi rajiun. Oh ni Rayyern wannan wacce irin rayuwace? Wannan wanne irin ƙaddara ne mai tafe da jarababbe .ayataccen kuma lik’akk’en aure ne, shikenan dai ni. Bani da freedom din kaina, dolen-dole sai an sako min wata acikin rayuwata!!!.” Yayi maganar azuciyarsa, yana mejin tamkar ya mike tsaye, yace sam shi baiyarda da wannan auren ba. Su Abba, Ramadan, da kuma Riyyam-nsra, kuwa gaba d’aya farinciki ne ya lullub’e zuciyoyinsu, more especially Ramadan da ayanzu yake Ganin shima ya samu chance na auren Rayhanna’n sa. Baya ga haka kuma abun farinciki ne awajensu ace yau Hamma Rayyern din nasu yayi aure. Barrister Kabir kuwa idanunsa ya lumshe tare da soma sauke ajiyar zuciya akai akai, Lallai yasan cewa yau din ya bawa Jannart Garkuwa, da kuma mafakar da babu wani mahaluki daya isa ketare ta, Allah Sarki Jannart marainiyar Allah, akullum Allah shike zama gatanta. Dr. Sajo ne ya gyara zama, tare da somayin addu’a, bayan ya kammala addu’an ne kuma yace. “Ina rokon Allah madaukakin sarki daya sanya al'barka da kuma al'khairi mai tarin yawa acikin wannan auren, Allah ya kade duk wata fitina da zata kunno Kai, Kai kuma Rayyern Allah Ubangiji ya baka ikon sauke nauyi da kuma hakkin dake kanka.” Da “Ameen.” Duk suka amsa amma banda Rayyern wanda yakejin kamar yasa musu kuka, Dan takaici, Yayinda acikin zuciyarsa kuwa yace. “Ni babu wani nauyi daya hau kaina.” Barrister Kabir ne kuma ya d’an kallesu, kana. Cikin taushin murya yace. “Nagode Kwarai da irin karamcin da kukayi mana, kun amince damu, sannan kuma kun karb’i auren y’armu da daraja, nagode Kwarai abu na karshe kuma da zan rokeku dukanku shine, Dan Allah wannan magana ta daurin auren ya zama sirri atsakaninmu, Domin nima dole ce ta sani yin hakan.” Kai duk suka jinjina, Yayinda Abba Kuwa ya gyara zamansa tare da fuskantar Barrister Kabir din yace. “Karka damu Barrister, nayi maka al'k’awarin bayan mu babu wani wanda zaisan da batun auren, haka kuma babu wanda zaisan da zaman Jannart acikin gidannan.” Kai Barrister’n ya jinjina cike da gamsuwa, Yayinda Abban kuwa ya dawo da kallonsa gasu Ramadan din, cikin tsare gida yace. “Dukanku ku tashi ku bamu waje.” Aikuwa Rayyern kam dama kaman jiran hakan yakeyi, Domin bakin Abban ko gama rufewa baiyi ba ya mik’e zumbur, Da sauri Abba ya kalleshi har ya buɗe baki zaice banda kai. Sai kuma kawai yayi shiru ya bishi da ido har ya haura sama. Ramadan kuwa hannun Riyyam-nsra ya kama, suka nufi side d’insa, Tabbas suna cikin farinciki, amma daga wani b’angare tsananin mamakin yanda auren Hamman nasu ya kasance sukeyi, auren bazata, auren da ba tsammani kuma auren sirri auren shaidu goma. Suna shiga cikin side din Ramadan din ne kuma, Riyyam-nsra ya zaro wayarsa, Yayinda shi kuwa Ramadan kaitsaye ya wuce toilet. Riyyam kuwa numbern Mammynsa ya kira, bugu biyu kuwa ta d’auka, bayan sun gaisa ne kuma Riyyam din, ya dan jujjuya ya kalli kofar shigowa data Bathroom, tare da karyar da wuyansa gefe, bakinsa cike da tarin maganganu kala-kala yace. “Mammy kinsan me yake faruwa?”. Da sauri Mammy ta jujjuya mishi kai tare da cewa. “A'a sai ka faɗa!”. Numfashi ya ɗan fesar kana a hankali yace. “Yau ɗinnan a yanzun nan aka d’aurawa Hamma Rayyern aure.” Idanu Mammyn ta d’an zaro cike da tarin mamaki, tace. “Aure kuma Riyyam, wanne irin aure haka?.” Gyara zamanshi yayi tare da sauke nannauyan numfashin yace. “Aure dai da kika sani Mammy irin dai wanda ake daurwa tsakanin mata da miji”. Lumshe ido tayi cike da al'hini tace. “Ikon Allah”. Shi kuwa Riyyam-nsra ci gaba da cewa yayi. “Mammy kinsan meye ma kuwa? acikin falo fa aka daura auren, kuma kwata-kwata bamu wuce mu goma ba, wa y’anda aka daura auren agabanmu”. Da sauri tace. “Toh wannan wanne irin aurene meke ɓoye a ƙasa, tabbas akwai manufar auren!”. Da sauri yace. “Uhumm ai baki sani, bama Mammy Hamma Rayyern fa bayason auren wallahi Mammy, karki ga yanda ya had’e fuska, kamar zai daki babu. Domin shi kanshi baisan cewa za’a d’aura masa aure yau ba.” Ajiyar zuciya Mammy’n ta sauke, cikin yanayin mamaki kuma tace. “To Riyyam Allah Ubangiji yasan hakan shine mafi al'khairi, ya kuma basu zaman lafiya yasa kuma wani matakin nasara ne.” “Ameen.” Ya fad’a, Ganin fitowar Ramadan daga cikin toilet ne kuma, yasa shi katse kiran, inda yacewa Mammyn nasa zai kirata anjima. Acan falon Abba kuwa tafiyar su Rayyern dinne, yasa Usman P.A, Hadi da kuma Ari mikewa duk suka fice daga cikin falon, suna mai fadin Allah ya sanya alkhairi acikin auren. Baba Maud’o kuwa Kallon su Barrister Kabir yayi, cikin muryar dake bayyana farin cikinsa, yace. “Barrister mun gode da kyauta mai daraja. Yanzu yaushe ne za’a je d’auko mana diyar tamu.” Gyara zama Barrister Kabir din yayi, kana cikin mutumtawa yace. “Insha Allah ni dakaina zan kawo muku diyar ku, bama sai kunje d’auko ta ba. Domin kamar yanda aka daura auren nan, asirrance haka kawo amaryar ma zai kasance asirrance, saboda nima acikin hikima zan samu na fita da ita daga cikin gidan da yake gab da zame mata kabari, bisa taimakon maigadin gidan, da kuma driver’nta, saboda mun shirya akan da misalin k’arfe sha d’aya zata fito daga gidan, Idan ta fito ni kuma zan dauketa na kawota.” Kai duk suka jinjina, Yayinda Baba Maud’o kuwa yayi murmushi, tare da cewa. “Masha Allah hakan ma yayi, Allah Ubangiji ya taimaka.” Da “Ameen” duk suka amsa. Batare daya sake cewa komai ba, kuma ya tashi ya tafi. Acan b’angaren Rayyern kuwa, yana haurawa sama, babbar rigar dake jikinsa ya zare, tare da hayewa saman gadonsa ya kwanta. Idanunsa da sukayi ja, ya rumtse da karfi tare kuma da soma fitar da wani irin numfashi mai zafi ta bakinsa. Shikam acikin rai da zuciyarsa ya rasa wannan wanni irin fitinannen aure ne da aka lik’a masa, gaba daya suna neman dagula masa rayuwarsa, wanda bai kuma San dalilin yin hakan ba, dududu acikin kwanaki goma da dawowarsa daga Ethiopia, acikin kwanaki takwas na cikin gomanne kuma, abubuwa mabanbanta suka faru dashi, aciki kuwa harda babban abu daya kasance Aure. Auren da bai shirya masa ba, auren da yazo da wani irin k’ulli. Sam arayuwarsa shi bai tab’a kawo tunani ko maganar aure cikin k’wak’walwarsa ba. Fact Shi baima tab’aji ajikinsa cewar zaiyi aure ba. But why yanzu suke son sanja masa rayuwa? Yar karamar tsuka yaja, tare da gyara kwanciyarsa, cikin takaici kuma abayyane yace. “Koma meye nidai bazan sanja tsarin rayuwata daga yanda na saba ba, babu wata mace agabana, haka kuma babu wata wanda zan tsaya kulawa da ita ehe inji da kaina ma mana.” Ya kare maganan yana me jawo murfin bedside drawer’nsa, inda ya d’auko ledan chocolate d’insa na kinder bueno, bayan ya bare ledanne kuma yasa chocolate din abakinsa yana sha. Acan falon kasa kuwa, su Abban suna gama tattaunawa ne, Barrister Kabir da kuma Dr. Sajo suka mik’e Daniyar tafiya, har bakin mota kuwa Abba ya rakasu. Bayan yaga tafiyarsu ne kuma ya dawo gida, kaitsaye kuma dakin Mamy ya nufa, Dan sanar da ita abunda ke wakana. *Jannart* Zaune take akan lallausan carpet dake, cikin falon nasu, Yayinda ta duk’ar da kanta k’asa, nail cutter ne hannunta, tana gyara yan fara tun yatsun kafarta, Yayinda Momy da kuma Abdull ke zaune agefe. Azahirance Idan ka kalleta zakayi tunanin, cewa hankalinta ya tafi ne Izuwa kan nails dinta da take gyarawa, saidai kuma awajenta sam ba hakan bane. Domin tunaninta ya tafine izuwa wani waje na daban, wani abu takeji na musamman yau din, Domin kuwa abubuwa uku ne suka hade acikin rai da zuciyarta, Wanda kuma batasan dalilin jin hakan da takeyi ba. Idanunta tad’an lumshe ahankali, saboda yanda takejin kirjinta na bugawa time to time, kuma zuciyarta na tsinkewa, Yayinda wani abu mai kama da fargaba ke yawan tasan mata. Acan kasan zuciyarta kuwa, ji take tamkar ana zare mata wani babban kaso na daga cikin damuwarta. Jin kanta take tamkar awata duniya sabuwa. Bud’e kofar falon da akayi ne kuma yasa ta saurin d’ago kanta. Inda idanunta sukayi mata tozali da Daddy. Har zata dauke Idanunta daga kan Daddy’n ne kuma, Idanunta suka sauka akan Junaid dake bayan Dadyn, wani irin matsanancin fad’uwar gaba taji, lokaci daya kuma duk jikinta ya d’auki tsuma. Wani irin matsanancin tsoro ne ya shigeta, wanda hakan yasa tayi saurin mik’ewa tsaye. Ido biyu da sukayi da Junaid dinne kuma, yasa ta soma girgiza kanta, tare da jan jikinta baya baya. Kamar wanda aka tsikara kuma, haka ta juya Cikin sauri, har k’afafunta na hard’ewa ta nufi sama. Idanu Junaid ya zazzaro cike da haushi hadi da takaici. Yace. “Ke Jannart, Ki dawo nan dan Uwarki mahaukaci kika ganine da zaki gudu, ki dawo nan na fad’a miki.” Ya k’are maganan cikin d’aga murya da tsananin b’acin rai. Jannart kuwa duk da taji kiran da yakeyi mata din, amma Sam batajin zata tsaya ko ta juyo ta sauraresa. Domin sosai ganin nasa ya haifar mata da tsoro, hadi da kuma tsananin fargaba, kasancewar. Ganin nasa da tayi ayanzu, ya dawo mata da duk wata bakar izaya daya gana mata. Daddy dake tsaye kuwa, Ganin hakan bai wani dameshi ba, hasali ko damuwa baiyi ba, saima juyawa da yayi ya fice daga cikin falon, yana me amsa kiran wayan da akayi masa. Momy da Abdull kuwa tsit sukayi, domin sunsan suna magana zai sauke abunda ke tsakiyar kanshi anasu kan. Kwata kwata Junaid ba mutumci ne dashi ba, baya ganin darajar kowa acikin gidan, musamman ma Momy da ko kadan baya mutumtata, amatsayinta na matar Babansa. K’wafa yaja tare da fesar da hucin sauran hayakin taban dake bakinsa, cikin haushi da kufula kuma ya zaro wayarsa tare da dannawa numbern Jannart din kira. Jannart kuwa da bata zame ko ina ba sai cikin dakinta, tana shiga kuma ta dannawa kofar key. Numfarfashi ta soma fitarwa, tare dasa hannunta ta dafe kirjinta dake bugawa, dai-dai lokacinne kuma kiran Junaid din ya shigo cikin wayarta. Arazane takai dubanta ga screen din wayar, ganin sunan Junaid din dake yawo akan screen din wayar nata ne kuma, yasa tayi saurin karasawa jikin gadonta, ayunkurinta na rejecting call dinne kuma, tayi picking batare da ta sani ba, still batare kuma da ta. Ankara da hakan ba, ta cilla wayartata kan gado, tare da daura pillow akanta ta kwanta. Junaid dake tsaye afalo kuwa jin Jannart din ta d’aga wayarne yasa, amatukar hasale yace. “Yau zakici uwarki wallahi, wancan karon Sumar dake kawai nayi, amma yanzu kasheki ma zanyi kawai kowa ya huta, wallahil azim kuma nayi rantsuwa, adaren yau basai gobe ba saina cika burina akanki, yar iskar yarinya kawai me zubin munafukai.” Yana gama fad’an hakan ya kashe kiran, sai faman zuba huci yake tamkar mayunwacin zaki. Dab da zaifita ne kuma ya juyo, ya bankawa Mom da kuma Abdull Harara, cikin halinsa na y’an shaye shaye daya saba yace. “Mchewww munafukai kawai.” Yana gama fadin haka yasa kai ya fice daga cikin falon. Momy kuwa Kai ta girgiza, cike da takaicin halin Junaid din kuma tace. “Insha Allah babu wani burinka dazai cika akan Jannart, bazaka tab’a samun nasara akants ba kowanni mugun nufinka, in banda ma halin dabbanci da hauka, ace yarinya uwarku daya ubanku daya amma baka da aiki sai musgunawa, da son b’ata rayuwarta, hmmm Allah Ya kyauta.” Abdull dai dake zaune shiru yayi, saidai kuma har acikin zuciyarsa yana matuk’ar takaicin irin rayuwar da akeyi acikin gidan nasu, wanda kwata-kwata babu girmamawa ko tarbiya acikinsa, kiri-kiri ana zalunci amma babu wani wanda zaiyi magana. Acan b’angaren su Abba Kabir kuwa, Koda suka baro gidansu Dr. Rayyern, abakin titi Dr Sajo ya sauk’e Abba Kabir, inda kaitsaye Abban ya Tari taxi ya nufo gidansu Jannart. Koda ya iso cikin unguwar daga nesa, yasa mai taxi din ya sauk’eshi, bayan ya biyasa kudinsa ne kuma kaitsaye ya nufi katafaren gidan Yayan nasa. Tura k’aramar k’ofar dake jikin gate din yayi ya shiga, bayan sun gaisa dasu Ashiru dake bakin gate dinne kuma kaitsaye, ya nufi cikin gidan. Koda ya shigo ya samu su Momyn, bayan sun gaisa ne kuma Momyn tasa Abdull ya cika masa Dan table din dake gabansa da kayan drinks hadi da fruits. Lemun exotic ya dan kurb’a, tare da duban Momyn. “Yaya Baya nan ne?” Ya tambaya da kulawa. “Eh dazun nan ya fita babu jimawa, amma munyi waya dashi, wai wani meeting ne aka kirasa na gaggawa.” Momyn ta bashi amsa. Shikuwa kansa ya jinjina, alaman gamsuwa, kamar zaiyi shiru kuma sai ya sake duban Mamy, tare da cewa. “Jannart fa, kodai ta tafi wajen aiki ne? Duk da shigowa na ma naga guard dinta awaje.” Ajiyar zuciya Momy ta sauke, cikin Dan yanayin sanyi kuma tace. “A’a Jannart tana sama, batama jima da haurawa ba, dazu dukanmu mu nan azaune, dawowan Junaid ne yasa duk ta tsorita.” D’an Jim Barrister Kabir din yayi, na y’an wasu daƙiƙu kafun daga bisani, ya mik’e tsaye, yana me cewa. “Badamuwa To bari na haura saman na duba ta.” Da “To.” Momyn ta amsa, Yayinda shikuwa kaitsaye ya wuce saman. Koda ya karasa jikin kofar nata tsayawa yayi, tare da kwankwasawa. Jannart dake kwance akan gadonta, Jin ana knocking kofar nata ne yasa ta zaro Idanunta da sauri tare da tashi zaune. Kana cikin yanayi na tsoro, saboda duk atunaninta Ya Junaid dinne ya biyota. “Jannart! Jannart ki bude nine Abba ne.” Barrister Kabir ya fad’a, cikin dan daga murya yanda zata jiyosa. Jin muryar Abba Kabir dinne kuma ya sata, sauke Wata irin wawiyar Ajiyar zuciya, tare da tashi cikin sauri ta nufi kofar. Murza key din tayi ta bud’e k’ofar, wanda hakan ya bashi daman shigowa, murmushi tayi kana cikin jin wani abu na daban, acikin zuciyarta da ganin nasa ya haifar mata tace. “Good morning Abba.” “Morning Jannart, fatan kina lafiya.” “Lafiya na kalau Abba.” Ta fad’a tana me komawa kan gado ta zauna. Shikuwa Abba Kabir din karasawa cikin dakin yayi, tare da zama akan daya daga cikin bedside carbinate dinta. Bayan ya zauna dinne kuma, ya zura Hannunsa acikin aljihun rigarsa, tare da zaro rapper’n kud’i. “Jannart.” Ya kira sunanta cikin tausasawa. “Na’am Abba.” Jannart din ta amsa tana me juyowa izuwa gareshi. Shikuwa Abban Ajiyar zuciya mai nauyi ya sauk’e, tare da d’an muskutawa ya kamo hannayenta, rappern kudin dake hannunsa ya dank’a mata acikin nata hannun. Cikin muryar da yake fatan zata gamsar da ita yace. “Ga sadakin ki Jannart, an d’aura miki Aure yau, bayan an idar da sallan Jumma’a.” Amatuk’ar razane da kuma wani irin bugun zuciya ta d’ago Idanunta da suka firfito ta kalleshi, hakanan taji maganan Abban nata wata iri, duk da kuwa tasan da plan d’insa nayi mata aure, amma sam kwata-kwata bata tab’a kawowa aranta cewar, arana irin tayau za’a daura mata aure ba kana taji kalmar tayi mata nauyi. Ganin Abba Kabir din na kallonta ne kuma yasa Ahankali ta janye Idanunta kasa, tare da kama y’an yatsun hannunta ta soma motsawa. “Jannart.” Again Barrister Kabir din ya sake kiran sunanta. Idanunta da sukayi raurau ta d’ago ta kallesa, dai-dai lokacin kuwa hawayen dake cikin idanun nata suka gangaro zuwa kan k’uncinta. Cikin sanyi da kuma raunin dake kwance acikin zuciyarta tace. “Abba Karik’e su awajenka.” Kai Abba Kabir din ya girgiza, tare kuma da dan gyara zamansa yace. “Bazan karb’a ba Jannart, sadakin kine kuma halal dinki, sabida haka ki rik’e awajenki.” Yana gama fad’in haka ya kuma saka hannayensa acikin aljihun rigarsa, sweets da kuma chewing gums ya fito dashi, tare da Mika mata Cikin kulawa yace. “Ga goro da kuma sweets din daurin aurenki. Alhamdulillah kin tabbata matar aure yanzu Jannart, babu wani wanda zai sake kokarin keta haddinki, ayanzu kin tabbata mai y’anci, zan kaiki inda zaki samu kariya, zan kaiki wajen way’anda nake da tabbacin cewa ko bayan ba raina, zasu zame miki Garkuwa, har abada ina al'fahari da wannan Auren naki Jannart, kuma Insha Allah yau da dare zan kaiki d’akinki, na dank’aki ga Mijinki, sannan karki damu da batun su Baba Ado da Baba Ashiru maigadi, akoda yaushe Idan kika fito zaki samesu abakin gate, sannan na sashi yasa maganin bacci acikin abincin bodyguard dinki, ta yanda za ki fita ba tare da sunsan da hakan ba, Baba Ashiru ma yasan duk wani shirin mu, sannan ki tabbatar idan zaki fita babu wanda ya ganki, ciki kuwa harda Momyn ki, Abdull da Junaid, meyene Junaid din ya miki dazu har yasa kika hawo sama.” Ya jero mata jawabin a tare. Idanunta ta d’an marairaice, kana asanyaye tace. “Ni tsoronsa nakeji Abba, daya shigo nagansa shine na gudu, amma kuma ina shigo daki saida ya kirani awaya.” Kai Abban Ya jinjina, cikin gamsuwa da samun wata sabuwar dama yace. “Alhamdulillah dama me kyau, to kidai kiyaye idan zaki fita, Idan ba Baba Ashiru da Baba Ado ba, banason kowa ya ganki Jannart, sannan kina fita kibi layin bayan kunnan, ki tsallake layi uku ana gefe zaki sameni Ina tsaye ina jiranki, please Jannart kiyi komai da takatsantsan. Dan inason na mikaki ga mijinki cikin aminci, wanda nake da yakini akan zamanki acan zai kawar da duk wani damuwarki.” Kanta ta d’an jinjina, kana cikin muryarta dake rawa tace. “Insha Allah zanyi abunda kace Abba, amma inajin wani irin acikin zuciya da gangar jikina, inajin cewa zanyi kewar Daddy Momy, da kuma Abdull, yanzu idan na tafi kuma sai yaushe zanzo na gansu?” Tak’are maganan Idanunta suna zubda da k’walla. Ajiyar zuciya Abban ya sauke, tare da kamo hannunta Cikin kulawa yace. “Kada ki damu Jannart, Insha Allah Watan-warana zaki zo ki gansu, komai zai dai-dai-ta.” Kai ta d’an jinjina, still kuma da muryar kuka tace. “Abba kayi hakuri kawai dai inajin ba dadi ne, Ina son gidanmu sosai, inajin banason barinsa, matsalata kawai. Yah Junaid ne, shine wanda ako da yaushe baya son farinciki na, asanadinsa ne kuma yau gashi, zan bar gidan zantafi wajen way’anda, basu sanni ba.” Hannayenta Abban ya kama, tare da girgiza mata Kai. “Kada kiyi kuka Jannart, gidan da zan kaiki zai samar miki da ingantaccen farinciki, mutanen cikinsa masu karamci ne kuma zasu zame miki yan uwa da yardar Allah, kinsani Jannart bazan tab’a cutar dake ko na kaiki inda za’a cutar dake ba.” Kai Jannart din ta jinjina, alaman gamsuwa da kalamansa. “Yauwa Jannart, Allah ya sanyawa rayuwar aurenki al'barka, sannan idan zaki fita, ki tattare duk wani abu naki mai amfani, kama daga kan laptop da kuma certificates, and duk wasu takardunki masu amfani, ki sasu ajaka ki kuma taho dasu, wayoyinki kuma ki barsu a nan a tsakiyar gadonki. Maganan kaya kuma banda kayan jikinki kada ki d’auki kaya ko kala d’aya, ni da kaina zanje na saya miki kayayyakin da zakina sawa.” Kanta ta jinjina tana mai son tsaida hawayenta, Yayinda shi kuwa Abba Kabir din, ya mik’e ya fice daga cikin dakin. Yana fita kuwa Jannart din ta mik’e, jiki asanyaye ta soma harhad’a takardun ta dama yan kananan abubuwan ta masu amfani. Ab’angaren Abba Kabir kuwa yana fita daga cikin gidan, kaitsaye gidansa ya nufa. Koda yaje ya samu Aunty Dijat zaune afalo, anan yake shaida mata cewar yau an daura Auren Jannart. Farinciki ne ya lullub’e zuciyar Aunty Dijat, cikin jin dadi tace. “Masha Allah, gaskiya naji dadi Allah Ya basu zaman lafiya, yaushe za’a kaita gidan Mijin?” “Adaren yau zan kaita, amma Dijat karki manta, wannan maganan sirrine atsakaninmu, muddin ta fita daga bakinki, kada kiyi tunanin soyayyar dake tsakaninmu, da kuma irin zaman lafiyar da mukeyi, hadi da al’amarin yaya, zan watsar da ita, zan gurfanar dake agaban hukuma, ke kanki zan iya daura ayar zargi akanki.” Kai Aunty Dijat din ta jinjina, cikin yin imani da abunda zata fad’a tace. “Insha Allah Abban Hafeez, zaka sameni me matuk’ar sirrinta sirrinka, da izinin Ubangiji, wannan magana ba zata tab’a fita daga bakina ba.” Kansa ya jinjina, alaman gamsuwa da bayanan nata. By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: https://chat.whatsapp.com/K6m92SSD10n24Jc3FDLxMp Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake. GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida! Acan B’angaren Daddy kuwa, shida Dr Lukman, da kuma Alhaji Abdu Tababa ne ke zaune, ad’aya daga cikin hall, na Tababa Company. Wanda kuma gama meeting dinsu kenan, bayan kowa ya watse ne kuma suka d’auko zance akan Rayyern. K’wafa Alhaji Idi Sale Dakata’n. Yayi, tare da d’agowa ya kalli abokanan makircin nasa. “Yaron nan Dr. Rayyern ya tsayamin aka, kullum da zancen kawar dashi nake kwana nake tashi, amma Dan iskan yaro har yau ko gidansu na kasa ganewa, yaron yana nan kamar Maye, duk wani motsin da kayi yakan zama tamkar a tsakiyar tafin hannunsa yake, narasa wanni irin yaro ne, nasa abibiyeshi amma ya gane, binciken da yayi akaina kuma saida ya ninka wanda nayi akansa, yanzu shi babu abunda bai sani ha akaina, yasan gidana yasan komai akan al’amurana, ni kuma har yau bansan inane, gidansu ba, nadaisan acikin Nassarawa G.R.A suke, amma bansan Ina ne taka maimai gidansu ba acikin unguwar, duk iya bincikena na gaza ganewa, karfi da yaji. D’an karamin tsako yana nema ya zamarmin ciwon ido, ya kuma zama dole na kawar dashi dole na b’atar dashi adoron kasa, dole yabar numfasawa nan bada jimawa ba, Domin Idan ba haka ba zai jawo babban b’arakar da dinketa zaiyi mana matuk’ar wahala.” Gyara zama Alhaji Abdu Tababa yayi, cikin son kwantarwa da Alhaji Idi’n hankali yace. “Karka damu Insha Allah, duk yanda zamuyi sai munyi. Dan sanin duk wani abu daya shafesa, dole zamu kashe sa. Domin barinsa araye hadari ne.” “K’warai kuwa ai dole ne ma sai ya mutu, batun nemo gidansu kuwa, ku barshi a hannuna da kaina zanyi wannan, Domin ni na mafi bukatar mutuwarsa ayanzu fiye da komai, gaba daya duk ya tottosheni, acikin kaso 100 na daga mutanen da suke zuwa hospital dina, yanzu kaso 80 sun koma masa, kullum da bakin cikin abun nan nake kwana.” Cewar Dr Lukman. Dukansu kwafa sukayi, Yayinda kowannensu ya soma tsara irin bak’ar nufin dake cikin zuciyarsa. Acan gidan su Rayyern kuwa, da matsanancin farinciki, Mamy take Kallon Abba wanda ya gaya mata batun d’aurin auren Rayyern din. “Alhamdulillah, Alhamdulillah Allah mungode ma, Lallai Tabbas komai nada lokaci, Yau RAYYERN dina ya zama ango, Allah ya basu zaman lafiya, ya kuma saka al'khairi da al'barka acikin auren, ya kade musu duk wata fitina.” Da. “Ameen.” Abba ya amsa. Batare kuma daya jima awajen Mamyn ba, ya tashi kaitsaye ya tafi wajen Baba Maud’o. Mamy kuwa cikin tsananin farinciki ta fito falo ta zauna, dai-dai lokacinne kuma Ramadan da Riyyam-nsra suma suka sauk’o k’asa. Riyyam-nsra ne ya karaso wajen Mamyn da sauri, cikin farincikin da yake ciki ne kuma yace. “Mamy yaufa Auren Hamma Rayyern, gaskiya ya kamata ace mun d’an shashe, duk da ma auren sirrine amma ai dai mukam ya kamata, mu Dan shana ko Mamy.” Murmushi Mamyn tayi, tare da dan jinjina masa Kai alaman eh. Saboda tana cikin farin ciki itama yau din. Riyyam kuwa waka ya kunna awayarsa, tare dayi musu connecting da tv, nan take kuwa sautin wakan Davido Maisuna Jowo ya soma tashi. Nanfa Yayi starting video awayartasa, tare da soma rawa wayar na shooting d’insa, Mamy kuwa dake zaune gudun kada ya shooting da ita ne yasa ta tashi ta koma daki. Tana tafiya kuwa Ramadan shima ya mik’e yana taya Riyyam-nsra din dancewa dan shi farin cikinsa biyu ne auren Hammansa da kuma samun damar nasa. Adai-dai lokacinne kuma Rayyern ya bud’e murfin kofar dakinsa ya fito, jikinsa dauke da danshin ruwan alwala, kasancewar adai-dai lokacin ana ta kiraye kirayen sallan la’asar. Tun kafun ya gama saukowa akan steps din falon, kuwa yake jin kida na tashi. Da sauri ya dan karaso cikin falon. Abunda ya ganine kuma ya sashi tsayawa, tare da dakawa su Riyyam din tsawa, fuska a murtuke yace. “Mekukeyi haka, wannan wanni irin haukan banzane, ya zaku mayar mana da gida kaman filin gala ko club? Akan meye zaku cika mana gida da kide-kide, saboda meye akan wani dalili??” Cikin fada sosai ya kare maganar. Wanda hakan yasa Zakariyya Dan langwabar da kansa. “Eyyah Hamma Rayyern Dan Allah ka barmu, yau fa ranar farinciki ne ranar auren babban yaya.” Harara Rayyern din ya watsa masa, kana cikin takaici yace. “Nabaku nanda 1mn ku tsaida kidannan, sannan lokacin sallah yayi, kuje kuyi alwala ku wuce masallaci.” Baki Riyyam-nsra din ya dan turo gaba, dai-dai lokacin kuma Mamy ta fito daga cikin dakinta. Kallon Mamyn Rayyern yayi, tare da d’an narkar da fuska yace. “Mamy yaran nan basa ji, wai kida suke kunna mana acikin gida, kuma Mamy kinajinsu amma kika kyalesu.” Murmushi Mamyn tayi tare da cewa. “To Rayyern me kakeso nayi musu, na hanasu nishadi? Bayan ni kaina yau din farin cikin dake zuciyata bazai misaltu ba, yaufa aka daura maka aure, kaga Aikuwa ya zama dole muyi farinciki.” Fuskarsa yadan narke, kaman zaice wani abu kuma saiya fasa kaitsaye ya fita tare da wucewa zuwa masallaci. Yayinda su Riyyam-nsra da Ramadan kuwa suka haura sama dan gabatar da nasu alwalan. Rayyern kuwa Koda yaje masallacin, bayan an idar da sallah, kaitsaye company d’insa ya sake komawa, yayi hakanne kuma saboda kwata kwata bayason zama haka har wani tunani ya dameshi. Yayinda su Ramadan kuwa bayan sun idar da nasu sallan, suka shiga gari, musamman kuma suka yada zango a Green park, nanfa Riyyam-nsra ya shiga aikin yi musu Video, yana sending direct to Tiktok, daga karshe ma live ya fara yi. Daga nan masaukinsa Ramadan ya wuce dole yasa Riyyam-nsra kwatso kwamutsansa suka taho gida. Basu ne suka dawo gidan ba kuma, saida akayi sallan magriba. Bayan sun dawo dinne kuma suka shirya kayan Riyyam-nsra sukayi al'wala kana suka wuce masallaci. Rayyern kuwa har saida aka idar da sallan Isha kafun yake dawowa gida. Anan falo ya samesu dukansu suna dinner. Shigowarsa ne kuma yasa Mamy sakin murmushi, cike da kulawa tace. “Yauwa Babana ka dawo ko, yanzu nake zancenka araina, zo kaci abinci.” Kansa ya dan langwabar tare da Karasowa dining table din, “Na nakoshi.” Ya fad’a akasalance. Wanda hakan yasa duk suka tsura masa ido, musamman Abba. Shikuwa Rayyern still sake kwab’e Fuskarsa yayi, tare da dubansu yace. “Ni baccima nakeji saida safe.” Yana gama fadin hakan kuwa, baijirayi me waninsu zaice ba kaitsaye ya haura Sama. Da Kallo Abba ya bisa, Yayinda acikin ransa yake mamakin halin Rayyern din, daga daura masa aure kawai lokaci daya harya sanja, sai kace wani mai aljanu. Da haka dai suka ci gaba da cin abincinsu, bayan sun kammala ne kuma Abba ya koma dakinsa, Yayinda Ramadan Riyyam da Mamy kuwa suka zauna afalo, suna yar tab’a hira. 11:30 pm. Gaba d’aya ko ina dake Cikin gidan, yayi shiru babu wani alaman kwakkwaran motsi dake tashi, wanda kuma hakan alamace dake nuna cewar duk wasu mutannen dake zirga-zirga acikin gidan sunyi bacci. Haka ma compound din gidan babu kowa, ko ina shiru. Daga can gefe kuwa, gaba daya guards din da suke gadin Jannart ne kwance, kowannesu ya sake katon baki da ciki, suna bacci kamar matattu. Ind daga gefensu kuwa Baba Ado ne zaune, yana rik’e dayar radion sa. Sai kuma Ashiru dake bakin gate, yana ta faman lellek’awa tako ta Ina, gudun kada su aikata kifi na ganinka mai jarkoma. Acan cikin gidan kuwa, Momy ce ta fito daga cikin dakinta, cikin shirin kayan bacci, kaitsaye kuma dakin Daddy ta nufa. Jannart dake tsaye acikin dakinta kuwa, Idanunta dake zubar da hawaye ta lumshe. Wani iri takeji, Yayinda acikin ranta kuwa take cewa. Inama da zata iya bijirewa umarnin Abba Kabir din, da zatace itakam ta fasa, da zata zauna agidansu da dadi ko ba dadi, tayarda kaddarar ta ce tazo a haka. To amma ya zatayi? Bata da wani zabi ako da yaushe, tasani zatayi kewar gidansu sosai, zatayi kewar dakinta da kuma yan uwanta. “Zanyi kewarka Daddy na, zanyi kewar Momy da Abdull, nasani zanyi kewar duk wani abu daya shafeni, Daddyna baya tab’a takuramin, bayayimin komai, kawai dai baya daukan mataki akan duk wani cin zarafi da Yah Junaid zaimin.” Ta fadi hakan hawaye na ci gaba da zubowa akan fuskar ta. Cikin sanyi da mutuwar jiki kuma ta d’auki yar jakar da ya hade komai nata na amfani aciki. Drawernta ta bud’e tare da zaro, wani hijab mai kyau hadi da tsananin taushi ta zura akan, Daguwar rigar, Arabian gown dake jikinta. Juyawa tayi Ahankali ta nufi kofar fita daga dakin, Yayinda tabar wayarta da goro da kuma sweets din da Abba Kabir ya bata atsakiyar gadon dakin. Harta Kai bakin kofar fita ne kuma ta juyo, ta sake Kallon cikin dakin nata. Lokaci daya kuma hawaye ya cigaba da sauka akan fuskarta. Saidai kuma babu yanda ta iya, haka ta murda handle din kofar, cikin sand’a ta fice. Fitowar nata ne kuma yayi dai-dai da wulgawan Momy, wanda ta wuce dakin Daddy. Saurin komawa baya tayi ta labe. Harsaida ta tabbatar da wucewan Momyn kafun ta fito, cikin tsananin sand’a take tafiya. Harta karaso Cikin falon da Kwata Kwata babu yalwan haske acikinsa. Handle din kofar falon ta murda Ahankali, bayan ta fito ne kuma ta maida kofar ta rufe. Dai-dai lokacinne kuma Abdull wanda ya fito daukar ruwa, yaji kaman karan rufe kofa, saurin maida kallonsa ga kofar yayi, saidai ko alaman motsi baiga kofar tana yiba, gashi kuma babu kowa acikin falon, hakan yasa yayi tunanin ko kunnuwansa ne basu jiye masa dai-dai ba, kasancewar yana gigin bacci, bayan ya d’auki ruwanne kuma ya juya ya koma dakinsa. Jannart kuwa Koda ta fito compound din gidan, cikin sand’a take tafiya, wanda hakan yasa Baba Ado dake tsaye yi mata alama akan tayi sauri. Yayinda shikuwa Ashiru ya fita ya lellak’a musu waje, ganin babu kowa a arean wajenne kuma, yasa Ashirun daga mata hannu akan tazo ta wuce. Aikuwa cikin sauri, da kuma tarin fargaban da takeji ta zo ta fice daga cikin gidan. Yayinda Baba Ado shima ya rufa mata baya. Ganin ficewar nasu ne kuma yasa Baba Ashiru maida kofar ahankali ya rufe. Jannart kuwa tafiya suke ita da Baba Ado, wanda ya riga da yayi gaba, ita take biye dashi abaya. Tafiya kuwa sukayi mai dan tsawo. Kamar kuma yanda Abba Kabir din ya fad’a, kwana Uku suka shiga, ata ukunne kuma suka hango motarsa. K’arasawa sukayi da sauri, inda Baba Adon kuma da kansa, ya budewa Jannart din gidan baya ta shiga ta zauna. Kallon Abba Kabir din yayi, kana yace. “Barrister Allah Yatsare ya kuma, taimaka akan duk wani abu da kukasa gaba, Allah Ya tono gaskiyar da ake boyewa.” Da Ameen Barrister Kabir din ya amsa, Yayinda shi kuwa, Baba Ado ya juya Cikin sauri ya nufi hanyar komawa gidan, yana isa gidan kuwa, Baba Ashiru ya bud’e masa kofa. Sa d’ab sad’ab haka ya shiga cikin mayan guard dinnan ya kwanta. Barrister Kabir kuwa tada motar tasa yayi suka bar wajen. Kaitsaye kuma Nassarawa G.R.A suka nufa. Ita dai Jannart tunda ta shiga motar, ta kwantar da kanta ajikin kujera, hakanan takejin kanta wani iri. Tafiyar mintuna kadan sukayi, suka shigo Cikin unguwar. Adai-dai gaban babban gate din gidan, kuma Abba Kabir ya tsaya tare da dan danna horn. Ari dake zaune ne ya taso ya bude musu, kasancewar Baba Maud’o karatun Qur’ani yakeyi shiyasa, Arin bai katseshi ba kuma dama Abba da Rayyern sun hanashi ziryar buɗe gate. Ana bud’e gate din kuwa, Barrister Kabir ya tura hancin motar tasa ciki. Bayan ya gama dai-dai-ta parking din motar ne, kuma ya bud’e b’angaren da yake ya fito. Karasowa wajen su Baba Maud’on da yanzu ya shafa addu'a. Isa garesa yayi, cikin girmamawa da kuma sakin fuska, ya bawa Baba Maud’on hannu suka gaisa. kana yace. “Dan Allah Baba Maud’o ko zaka iya nemamin iso zuwa cikin gidan.” Murmushi Baba Maud’o yayi, tare da mikewa tsaye yace. “Babu komai, Barrister bari nayiwa Alhajin magana.” Kai Barrister Kabir ya jinjina, Yayinda shikuwa Baba Maud’o kaitsaye ya nufi cikin gidan, Koda ya karasa jikin kofar, kwankwasawa yayi tare dayin sallama. Abba dake zaune afalo kuwa, Jin muryar Baba Maud’o ne, yasashi mikewa tsaye. Tare da tasowa yazo ya bude kofar. “A’a Baba Maud’o kaine.” Abban ya fada. Inda Baba Maud’o kuwa gyara tsayuwarsa yayi, tare da cewa. ”Ni ne Alhaji dama Barrister Kabir ne yace na nemama masa iso.” Murmushi Abban ya fadada, tare da cewa. “Masha Allah kace masa ya shigo.” Da To Baba Maud’o ya amsa, kafun ya juya kaitsaye ya nufi wajen da Barrister din ke tsaye. “Yace ka isa.” “To To masha Allah Nagode sosai.” Barrister Kabir din ya fad’a, yana me bud’e murfin motar, nan b’angaren baya inda Jannart din take. Wanda kuma tad’an rufe gefen fuskarta, da tattausan hijabin dake jikinta. Hannunta Abba Kabir din ya kamo, tare da cewa. “Jannart fito, amma ki fito da kafar dama sannan ki rike addu’a a bakinki.” Kanta ta Dan jinjina, cikin kuma sheshshekan kukan da yaso kwace mata ta fito daga cikin motar. Sosai takejin kirjinta na wani irin bugawa, ga kuma wani nauyi da takeji acikin zuciyarta. Yayinda hawayen dake cikin idanunta kuwa har yanzu suka kasa tsayuwa, shin wanni irin kulline acikin rayuwarta da har yasa akayi mata irin wannan auren? “Masha Allah mu isa To.” Baba Maud’o ya fad’a, yana me shigewa gaba, shikuwa Abba dake rike da hannun Jannart ya rufa masa baya. Koda suka isa bakin kofar falon kuwa, Abba da kansa ya taso ya bud’e musu. Tare da yi musu iso, cikin tsananin farinciki da jin dadi. Karasowa cikin falon sukayi, Inda Abba Kabir din ya Zaunar da Jannart akan lallausan carfet din dake cikin falon. Kana ya zauna asaman kujeran dake gefenta. Abba kuwa Kallon Ramadan yayi, kana fuska asake yace. “Ramadan jeka kiramin Rayyern.” To Ramadan ya amsa, tare kuma da mikewa cikin sauri ya haura sama dan kiran Rayyern. Rayyern dake kwance yana latsa system d’insa, jin muryar Ramadan dake knocking yasashi bada izinin shigowa. Bud’e kofar Ramadan yayi ya shigo. Cikin girmamawa, yace. “Hamma Rayyern Abba na kiranka.” Kai Rayyern din ya jinjina, Yayinda Ramadan kuwa ya juya ya tafi. Koda ya dawo falon, cewa Abban yayi Rayyern din yana zuwa. Kai Abba Ya jinjina, tare da cewa. “Masha Allah to kaida Riyyam kudan bamu waje.” Babu musu kuwa, duk suka Mike suka nufi steps din sama. Suna haurawa kan steps din kuma Rayyern yana sauk’owa. Kallonsa Ramadan yayi, tare da d’an gumtse dariyar farin cikin dake cinsa na sanin yanzu shine a layi. Shikuwa Rayyern wani irin masifeffen kallon ya watsawa Ramadan, musamman alokacin daya sauke idanunsa akan Barrister Kabir da yake Zaune acikin falon. Hakan yaji wani irin takaici ya cika masa zuciya sabida anfa dameshi matuka an hanashi salama. Su kuwa Ramadan da Riyyam-nsra neman waje sukayi suka tsaya, Acan saman stairs din. Yayinda shikuwa Rayyern jiki asanyaye ya karasa saukowa cikin falon. Inda Barrister Kabir ke zaune agaban Abba, still kuma har yanzu yana rik’e da hannun Jannart wanda ta sunkuyar da kanta k’asa. Abba kuwa Kallon Barrister Kabir din yayi, cikin tausasa Murya yace. “Barrister daka koma sama ka zauna, Domin aduk sanda kazo gabana ka zauna akasa sai naji abun yamin nauyi.” Murmushi Barrister Kabir din yayi, kana cikin mutum tawa yace. “Babu komai Alhaji, zamana a k’asan bawai gazawa bace, kuma hakan yana da dalili.” Kai Abban ya jinjina. Tare kuma da kai dubansa ga Rayyern wanda ya karasa shigowa cikin falon. “Zoka zauna anan Rayyern.” Abban ya fada yana me nunawa Rayyern gefensa, kuma kusa da Mamy dake zaune. Yayinda Jannart kuwa hawayen Idanunta, kwata-kwata sun kasa tsayawa, saboda yanda kukan ke neman cin karfinta ne kuma yasa har shashshekan kukan nata ya Dan soma fitowa. Idanu duk suka zubawa Jannart din da kanta ke k’asa, Yayinda tsananin tausayin yarinyar ke sake lullub’e zuciyarsu, musamman ma Mamy da taji son yarinyar acikin zuciyarta, duk da cewar bata ga fuskar yarinyar ba, amma taji ta kwanta mata. Rayyern kuwa yanda ya dauke kansa gefe, tamkar ma baisan da wata mai sakin sheshshekan kuka acikin falon ba. Abba Kabir kuwa gyara zamansa yayi, tare da sake rike hannun Jannart kam, cikin muryarsa da tayi rauni sosai yace. “Alhamdulillahi. Yau gani na agabanka Alhaji Bashir, ga y’ata nan Jannart na kawota gareku”. Sai kuma ya ɗan numfasa kana a hankali yaci gaba da cewa. “Bansanku ba baku sanni ba, amma musulumci ya had’a mu kamar yanda manzon Allah yace, Almuslimu ak’ul muslim, musulmi d’an uwan musulmi ne, na nemi taimako kunyi mini, har lau kuma Ina sake neman taimakonku, akan kulawa da y’ata Jannart, da kuma rik’emin amanarta, Jannart amanace awajena numa kuma nima yau zan baku amana, arikemin Jannart Amana marainiya ce, Dan Allah ku rikemin amanarta, Jannart bata da laifi, jarrabawar rayuwace tazo mata ahaka. Kana bata da tashin hankali, Jannart yarinyace mai tsananin biyayya, haka kuma mai tausasshiyar zuciya, Jannart yarinyace mai rauni, yarinyar da maraici ya cika gaba daya rayuwarta, Ina da tabbaci akan biyayyar Jannart. Domin yarinya ce da take gudun bacin ran wanda ke kusa da ita, Idan tayi muku ba dai-dai ba ku hukuntata kamar yanda zaku hukunta y’ay’an cikinku.” Dan tsagaitawa da maganan nasa yayi, saboda yanda Hawaye ke sauka akan fuskarsa. Juyowa da kallonsa yayi ya kalli Mamy, cikin sanyin jiki yace. “Hajiya ga Jannart nan na kawo muku Amana, Dan Allah ki rikemin ita, ki dauketa tamkar yar da kika haifa acikin cikinki, Dan Allah ku killacemin Jannart, banason ko k’ofar gida ta l’eka, Idan kuma akwai buk’atar fitar ta wanda ya kama da dalili a gayamin, saboda banason idanun wasu su sauk’a akanta. Domin fataucin rayuwarta sukeyi, tamkar wanda yaje farauta yagaji bai samu komai ba, haka suke ayanzu, da zaran lokaci ya cika akanta zasu dire, suna son su kasheta, suna tsananin son ganin bayanta, Alhamdulillah yau inajin na sauke wani nauyi akaina...” Kasa karasa maganan nasa yayi, saboda kukan da yakeji na tasar masa. Yayinda Jannart kuwa tuni kuka yaci karfinta, ba abunda ke tashi kuwa face sautin kukan ta. Wanda hakan yasa gaba daya su Abba, Mamy, da Baba Maud’o duk jikinsu yayi sanyi. Shikuwa Rayyern zuwa yanzu ya tankwashe kafafunsa, tare kuma dayin shiru, ya sunkuyar da kansa k’asa. Haka kuma yakejin kansa na. Dan sarawa, Yayinda yakejin jijiyon dake cikin kannsa nayi masa ciwo. Badon komai ba kuma saidan saboda yanda yakejin kukan yarinyar na hawa kanshi. Barrister Kabir kuwa Hannun Rayyern din ya kamo. Da sauri Rayyern ya ɗago kansa ya kalleshi. Sai kuma yayi ƙasa da ida nunshi ganin yadda mutumin mai girma yana kuka. Shi kuwa Barrister Kabir. cikin sanyin da jikinsa yayi yace. “Rayyern ga amanar diyata matarka”. Ya ƙare mgnar yana mai ɗago hannun Jannart ya saka acikin tattausan tafin hannun Rayyern din tare dasa nashi hannun ya rumtse tafin hannun Rayyern dake riƙe dana Jannart ya rumtse ya haɗe su...! *Littafin TUBALI na kuɗine special Group 1k ne ƙaramin group 500 yawan posting ne banbanci su, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in baki da halin turawa ta banki to ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo min ta WhatsApp na* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: Wani irin raunataccen kuka ne ya kwabcewa Jannart cike da rauni shessheƙan kukan yake fitowa, yana ratsa kunnuwansu. Banda kukan Jannart dake tashi, shiru gaba d’aya falon ya d’auka. Yayinda Rayyern kuwa ya sunkuyar da kansa k’asa, tare kuma da rumtse idanunsa gam dan jin fatan saman idonsa nata karkarwa. Domin kuwa adai-dai lokacin da hannun Jannart din ya sauk’a acikin nasa hannun, wani irin harbawa zuciyarshi tayi tare da buɗewa da azaban ƙarfi. Duk da cewar kuwa ba wannan bane first time nasa daya fara tab’a jikin mace, musamman Idan akayi duba da irin yanayin aikinsa, saidai kuma a iya tsawon rayuwarsa, bai tab’a rik’e jikin mace, da sunan wai dan yaji wani abu ajikinsa ba, yana rikewa ne kawai idan takama dole, enfact ma shi baicika son duba mata ba, sai idan abun yayi worst ya kuma zama lallai dole shidin ake da buk’atar ya duba su. Sam bai tab’ajin wani abu makamancin haka ba. Tamkar kuma yanda zuciyar tasa ke bugawa haka ma Jannart, da itama takejin wani irin bugun zuciya, badon komai ba kuwa saidan samun hannunta da tayi acikin nasa, haka kuma Wannan shine karo na farko a rayuwar ta, da wani d’a Namiji wanda bata sani ba kuma ba Muharraminta ba ya tab’a jikinta, domin kuwa Bayan Yah Junaid, Daddy, Abba Kabir, Abdull, sai kuma Dr Lukman wanda ya kasance Dr dinta ne, babu wani wanda ya tab’a kama Koda farcenta ne, sai wannan ayanzu da hannunta yake cikin nasa. Wanda kuma hakanne yasa taji zuciyarta tayi mata nauyi, Yayinda duk wani rauni dake narke acikin zuciyarta ya sake hauhuwa, lokaci daya taji tamkar wani mafakan kuka ta samu. Dan tsabar kukan dake cinta har wani seizing numfashinta keyi. Cikin muryarta da ta dashe sosai, ta saki Sabon kukan da sauti da amonsa ya zarce na baya mai cike da rauni. Domin ayanzun kuka take da duka zuciya da gangar jikinta, kukan dake bayyana tsananin tarin damuwa da maraicin rayuwarta, kukan dake bayyana rauninta, haka kuma kukan da yasawa kowannensu matsanancin tausayinta. Musamman Mamy da gaba daya k’walla ya cika mata idanu. Rayyern kuwa har yanzu idanunsa a rumtse suke, saboda yanda sautin kukan nata ke ratsa cikin kunnuwansa, yasa gaba d’aya yaji kansa na juyawa, Sam bayason wani hayaniya ko kuma yawan koke-koke, kwakwalwarsa bata iya jure hakan. Abba Kabir kuwa wasu irin hawaye masu zafi ne, suka gangaro daga kan fuskarsa, sake matse hannunsu awaje daya yayi, cikin kuma muryarsa da tayi rauni sosai yace. “Rayyern ga amanar y’ata Jannart na kawo maka, ayanzu kaine Mijinta majiɓamcin lamuran rayuwata, kaine kuma wanda nakesa ran zaka zame mata Garkuwa, Rayyern Jannart marainiyace, wacce tataso acikin kad’aici da tarin damuwa, Jannart batasan wani farinciki ba Rayyern. Domin ako da yaushe damuwa da kuma fargaba suke cika zuciyarta, Karikemin amanar Jannart Rayyern, Domin ayanzu duk wani motsinta yana karkashin kulawanka ne da ikonka, Jannart ta rayu akan wata turba ta daban, sannan an tarbiyantar da ita akan biyyya da kuma karb’an umarni akan duk wani abu da aka sata, ko kad’an bani da haufi akan Jannart, Domin kuwa Ina da tabbaci akanta, nasani Jannart bazata tab’a sab’amaka ba Rayyern idan kuma ta saɓa maka to ajizancin ne da yake halittar ɗan Adam. Dan Allah ka kula da ita, Koda ace bazaka dauketa awani matsa yi na musamman ba, To Ina fatan ka karb’eta amatsayin k’anwarka, Jannart tana buk’atar kulawa Rayyern, tana kuma buk’atar farinciki, saboda ita din Marainiya ce...” Ya Kai k’arshen maganan cikin muryarsa dake rawa, hadi da alhinin sark’ak’iyar dake cikin rayuwar Jannart din. Ahankali kuma ya dawo da kallonsa ga Jannart din, cikin matukar sanyin murya da kuma son kwantar mata da hankali yace. “Jannart ga Mijinki nan, kiyi masa biyayya kamar yanda kika saba, ki kuma gujewa duk wani abu dazai b’ata ransa, Dan Allah Jannart ki kiyaye kinji, Insha Allah watarana zaki samu ingantaccen farinciki, watarana duhu zaiyaye inda haske zai cika cikinsa, ako wani bayan kunci akwai farinciki,sannan ako wani bayan k’addara akwai sauki, komai da muke yi yanzu da kuma wanda zamuyi anan gaba, rubutacce kuma tsararrene, wanda Allah ya tsara mana, babu wata damuwa da zata Tabbata Jannart nasan kinyi imani da hakan.” D’an tsagaitawa Abba Kabir din yayi, cikin kuma hawaye dake zuba a idanunsa, ya zare hannunsa dake saman nasu, tare da tallafo fuskarta, ya sumbaceta akan goshinta. “Zan tafi Jannart, ki kula da kanki, kada ki sab’awa kowa dake cikin gidannan, Domin ayanzu sune y’an uwa kuma Garkuwarki.” Abba Kabir din ya fad’a yana me kokarin mik’ewa tsaye. Jannart da kuka ya riga daya ci karfinta, saurin rik’o k’afafunsa tayi, tare da sake fashewa da kuka. Domin hakanan takejin kamar Idan ya tafi bazai dawo ba, tayaya zata iya jure zama amatsayin matar aure? Hakan wani rayuwane da bata sanshi ba, batasan wacce irin kalubale ne zata fuskanta ba, Tabbas ta sani acikin rayuwarta gaba d’aya duhu ne, ita da batasan menene cikakken fari ciki ba, tayaya zata iya bawa wani? Rayyern kuwa cikin takaicin kukan nata dake shirin fasa masa kwakwalwa ya zare hannunsa, tare da kawar da kansa gefe, yana mejin tamkar yasa hannayensa ya toshe kunnuwansa ko bakinta. Abba Kabir kuwa kukan da Jannart din keyi ne ya matuk’ar karyar masa da zuciya. Ahankali ya d’an sunkuyo, tare da kama kafad’un Jannart din cikin tausasawa hadi da rarrashi yace. “Jannart din Abba ki daina kuka, tafiyar da zanyi ayanzu bawai yana nufin bazan dawo bane, Lallai Zan dawo Jannart, ki saki ranki ki dauka nan tamkar gidanku ne, kuma suma iyayenki ne, kamar yanda muke kulawa dake haka suma zasu kula dake, ako da yaushe Ina miki fatan al'khairi da nasara Jannart, Allah ya sanya al'barka acikin rayuwar aurenki.” Cikin matsanancin kukan dake addabarta, ta Dan soma jujjuya Kai. Ganin hakanne kuma yasa Mamy da ta kasa tsaida ruwan hawayen daya zubo daga cikin idanunta tace. “Zo Jannart kema y’atace kamar yanda su Rayyern suke yayana, ki daina kuka kinji, Insha Allah zan zame miki mahaifiyar dake share kukan yayanta, ki sa aranki kuma cewar kina tare da mahaifiyarki ce, ki kalleni amatsayin wacce ta haifeki, bawai matsayin suruka ba, ni kuma har abada zan rikeki amatsayin y’a, Domin dama Allah baibani y’a Mace ba,. To yanzu gashi ya turo min ke amatsayin kyauta biyu, y’ata kuma suruka ta, Insha Allah bazamu bari kiyi kuka ba.” Mamyn ta fad’a tana me jawo Jannart din jikinta, tare da kwantar da kan Jannart din akan cinyarta. Hakanne kuma yasa Jannart din, lafewa ajikin Mamyn tana sakin sheshshek’an kuka akai akai. Abba kuwa da Baba Maud’o duk mik’ewa tsaye sukayi, saboda Ganin Barrister Kabir din da sukayi ya mik’e. Koda ya soma tafiya, Mara masa baya sukayi, Dan yi masa rakiya. Suna fita daga cikin falon, kuwa Rayyern da yake jinsa tamkar akan k’aya ya mik’e tsaye, ko kallon inda Jannart din take kuwa baiyi ba, kaitsaye ya haura sama, yana Jin tamkar shi dinma ya fashe da kuka suyi tayi a tare tsabar takaici, haka kawai an takura yarinya. Tazo da wani shegen kukanta tazo ta saukar masa da ciwon Kai. Mamy kuwa, hannu tasa ta soma sharewa Jannart din hawayen dake kan fuskarta, wanda kuma saboda tsabar kukan da tayi, har saida idanunta suka zama jajur. “Kiyi hakuri Jannart, ki daina wannan kukan kinji, haka rayuwar kowacce ya mace yake, Aranar da aka rabata da gidan iyayen ta, saboda haka hakuri zakiyi, da sannu kuma zaki saba da zama damu, ba amatsayin surukata kawai kike ba, ke y’ata ce.” Mamyn ta fad’a tana me shafa bayan Jannart din alaman rarrashi. Saidai kuma duk da haka Jannart din ta kasa tsaida hawayen dake kwaranya daga cikin idanunta, kukan ya riga dayaci karfinta, duk yanda taso tsaida kukan nata ita kanta ta gaza, amma saidai jin kanta da tayi ajikin Mamyn, ya d’ansa zuciyarta tayi sanyi ko yanzu tasan ta samu madadin Mom. Yayinda Acan waje kuwa har bakin mota Abba da kuma Baba Maud’o suka rako Barrister Kabir. Ganin yanda shi kansa damuwa ke bayyane akan fuskarsa ne kuma yasa Abba da kansa yace. “Ka kwantar da hankalinka Barrister, Domin kamar yanda ka aminta damu, ka d’auko Jannart ka kawo mana ita cikin gidannan Insha Allah, bazamu bari hawayenta su zuba ak’asa ba, zamu zame mata iyaye na gari, idan tayi rayuwar maraici abaya Ina mai tabbatar maka da ayanzu Jannart bazata sakeyin rayuwar maraici ba, Zamu zame mata Garkuwa da yardar Allah, ka bamu amana kuma zamu rik’e, Jannart ba zata sakeyin kukan kadaici da maraici ba, zamu bata duk wani farinciki.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina, tare da kamo hannun Abban yace. “Nagode kwarai Alhaji Bashir, Lallai Tabbas yanzu na sake gamsuwa da cewar, na kawo Jannart inda ya dace, na kawota inda za’a bata kulawa, inda bakuma za’a bari tayi kunci ba, Alhamdulillah Allah ya tayaku rik’o”. “Ameen.” Abba da Baba Maud’o suka amsa. Hannu Barrister Kabir din ya mik’awa, Abba da Baba Maud’o suka sakeyin musabaha. Bayan yayi musu sallama ne kuma ya bud’e motarsa ya shiga, Ari ne kuma ya bud’e masa gate din gidan ya fice. Har acikin ransa yana mejin gamsuwa na abunda ya aikata, Domin yasani acikin abunda ya aikatan Kwata-kwata babu kuskure, Allah yaga zuciyarsa da kuma kyakkyawan nufinsa. Burinsa shine fito da gaskiyar da azzalumai suka b’oye, wanda kuma yake da tabbacin Allah zai bashi sa’a, akan dukkan komai, Domin Allah ba azzalumin kowa ba ne, saidai wanda ya zalunci kansa. Su Abba kuwa ganin tafiyarsa ne, yasa Baba Maud’o wucewa makwancinsa kaitsaye, inda shi kuwa Abba juyawa yayi ya koma cikin gidan. Barrister Kabir kuwa kaitsaye gidansa ya nufa. Koda ya isa cikin gidannsa karfe 12:40 na dare. Kaitsaye dakinsa ya wuce, bayan yayi wanka ne kuma Aunty Dijat ta kawo masa Coffee. Sai-dai ganin yanda gaba daya jikin mijin nata ke sanyaye ne yasa, ta gyara zama tare da kamo hannunsa, cike dason basa kwarin guiwa tace. “Ka kwantar da hankalinka Abban Hafeez, Domin nasan duk wani abunda ke damunka, ayanzu bai wuce akan Jannart, meyasa zaka damu Abban Hafeez, bayan kasan cewar wannan auren shine abunda zai kawo sauyi da farinciki acikin rayuwar Jannart, wannan auren shi zaisa Jannart tasan wacece ita, shi ne kuma zai warware mata duk wani k’ulli dake cikin rayuwarta, Tabbas wannan auren al'khairi ne, kuma Insha Allah akwai lokacin da Jannart zatayi al'fahari da wannan Auren, musamman alokacin da ta gano cewar ka zab’a mata miji, mai nagarta irin wanda bashida saukin samu, sannan ka ceci rayuwarta daga sharrin mak’iyan dake kewaye da ita, way’anda take kwana acikinsu, take tashi batare da ta sani ba.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina, Cikin samun karfin guiwa kuma yace. “Insha Allah Jannart zatayi farinciki, komai kuma zai yaye, ayanzu duniyarta zatayi sanyi, Domin tafita daga cikin magauta, hakika ko ayau na mutu, nasan na mik’a Jannart ga inda za’a tsaya mata, inda babu wani maitsaurin ido daya isa zuwa yaci mutumcin ta, saboda Rayyern ba kanwar lasa bane ba kuma mutum bane kamar kowaba, shi na musamman ne domin naga tsoronshi cikin idanun Magautan nasa da Jannart. Tun ran forko kuma dana ganshi ya tunomin wani ma irin zarrarsa a tsakiyar su Yaya idi wanda sukayi nasarar kaudashi a duniya. Sai naketa kamar Allah ya turo Rayyern garesune dan ya tono jiyansu ya tsaida yau ɗinsu ya birkita gobensu yadda yake musu mgna kamar ɗan fansa ne, Insha Allah kuma watarana Jannart sai ta zamo wani sashi na jikinsa.” Murmushi Aunty Dijat tayi, saboda ta fahimci kalaman da mijinnata ke nufi. Acan gidan su Rayyern kuwa, Koda Abba ya dawo cikin falon, anan ya sameta zaune ita da Jannart din, da har yanzu ta kasa daina zubda hawaye. Zama Abban yayi Tare da tausasa muryarsa cikin aminci yace. “Jannart”. Wani irin sanyi taji muryar Abba ya sakar mata. Shi kuwa a mutunce yace. “Jannart d’ago kanki ki kalleni.” Jannart dake sakin shesshekan kuka, sake Jin Muryar Babban mutum acikin kunnuwanta ne yasa ta d’ago kanta Ahankali, da kuma Idanunta wanda sukayi luhu-luhu ta kalleshi. Kai Abban ya girgiza, kana cikin lallashi da ban baki yace. “Kada kiyi mini wani kallo na daban Jannart, inaso ki kalleni amatsayin mahaifinki, ni Babanki ne, kada ki ajiyeni amatsayin suruki kawai, saboda na daukeki ne amatsayin y’a, wanda har abada kuma bazan tab’a bari kunci yayi tasiri acikin zuciyarki ba, wannan gidan kada ki daukeshi amatsayin gidan aurenki kawai, ki daukeshi amatsayin gidanku, kafun yanzu bamu sanki ba, amma ayanzu kedin tamuce, kin zama daya daga cikin iyalinmu, munzama iyayenki ke kuma kinzama y’armu, Ramadan ya zama shak’ik’in d’an uwa agareki, dama kuma duk wani wanda yake tare damu, duk wani damuwa da ya dameki kuwa ki sanar mana. Insha Allah zamu magance miki ita, saboda haka ki daina kuka kinji, kisa aranki cewa muna tare dake, kuma Allah Ma yana tare dake.” Kanta ta d’an jinjina, saboda yanda kalaman Abban sukayi tasiri a zuciyarta, duk da cewar ta kasa tsaida hawayen dake zuba acikin Idanunta. Cikin sanyi hadi da muryarta wacce bata fita sosai tace. “Nagode Abba, nagode da karamcin da kukayi min Allah ya kara girma.” Murmushi Abban yayi, kana cikin jin dadin biyayyar yarinyar yace. “Ba komai Jannart, Insha Allah zamu zame miki iyaye na gari, Mamyn Rayyern Ina Rayyern din kuma ya tafi.” Ya ƙare mgnar yana kallon Mamy. “Rayyern ya haura sama.” Mamy ta fad’a tana murmushi. Kai Abban ya jinjina, kana cikin kulawa yace. “To dare na tayi, ki Kai Jannart masaukinta ta kwanta.” Ya ƙare mgnar yana nuna mata side din da zata kai Jannart ɗin. To Mamyn tace, tare kuma da kama Hannun Jannart din suka nufi, wata had’add’Iyar k’ofa dake nan cikin falon, kusa da side din kitchine da kuma dining area. Ahankali Mamy ta tura k’ofar d’akin. “Ki shigo da bismillah.” Mamyn ta fad’awa Jannart Cikin kulawa, hakan kuwa akayi da bismillah Jannart ta jefa k’afarta ta dama acikin falon. Falo ne mai kyaun gaske wanda aka k’awata cikinsa, da wasu had’add’un royal cushions masu kyau, sai kuma labulayen da aka k’awata jikin window dana bedroom door dashi, atsakiyar falon kuwa, wani lallausan carpet ne maikyau da girma, sai kuma babban tv’ plasma’n da aka daurasa akan wani babban tv stand. Sosai falon yayi kyau, duk da cewar babu wasu tarkace masu yawa acikinsa, amma komai da komai mai tsada ne. Sanyin AC da kuma daddad’an kamshin room freshener dake tashi acikin falonne yasa Jannart lumshe Idanunta. Inda Mamy kuwa kaitsaye ta wuce jin wata kofa dake cikin falon, still kuma tana rik’e da hannun Jannart ta bud’e kofar suka kutsa ciki. Bedroom ne madaidaici wanda aka zuba masa furnitures na alfarma, bed, drawer, and dressing mirror with bedside drawer then shoe rug. Komai dake cikin d’akin kalan pink and white ne, shiyasa haduwarsa yake dajan hankali, kamar dai falon, Domin shima cushions da labulayen cikinsa duk pink and white ne. K’arasa shigowa cikin dakin sukayi, Yayinda Mamyn ta zaunar da ita bakin gadon daya sha bedsheet na alfarma. Kallonta Mamyn tayi, kana cikin tausasawa tace. “Jannart Nan shine masaukinki, zaki zauna ne kuma kafun agama gyara miki asalin inda zaki zauna. Dan Allah Jannart ki saki jikinki, babu wani wanda zai takura miki, akwai komai na amfani da zaki buk’ata, duk abunda kikeso kuma kiyi min magana, banason kiyi kuka kinji ko Jannart”. Cikin sharce hawayen ta gyaɗa kai alamun. Eh taji. Cikin jin daɗi Mamy tace. “Kinga ke amanace agaremu, zubar hawayenki kuma zai zamo damuwa azuciyoyin mu, duk wani abunda ya dameki ki sanar dani, kada kiji shakka ko kuma nauyi na. Domin bana daukanki amatsayin suruka, sannan kada ki bari damuwa tayi nasarar tank’wasar da zuciyarki, kowani bawa yana d’auke da irin salon k’addararsa, saboda haka ki kwantar da hankalinki, ke taki k’addarar ahaka tazo, Insha Allah kuma watarana komai zai wuce, babu wani damuwa dake tabbata, kiyi farinciki aduk wani yanayin da kika samu kanki kinji Jannart.” Kai Jannart din ta jinjina, tare kuma da kama y’an yatsun hannunta cikin sanyi tace. “Insha Allahu Mamy zanyi duk abinda kikace.” Murmushi Mamyn tayi, cikin tsananin jin dadi da farinciki tace. “Yauwa Jannart, Allah Yayi miki albarka, naji dadin biyayyarki. Domin duk wani wanda yake daukar maganan na sama dashi, har abada bazai tab’ayin dana sani ba.” Ta ƙare mgnar tana nufar Bathroom. Ruwan wanka mai dumi Mamyn ta had’awa Jannart acikin bath, tare kuma dasa mata turaren wanka mai dadin k’amshi. Koda ta fito daga toilet din, hannun Jannart din ta kamo ta miƙar da ita, tare da cewa. “Yauwa Jannart kije kiyi wanka ko nasan..” Sauran maganan Mamyn ne ya mak’ale, saboda yanda taji duk jikin Jannart din ya dau zafi. “Subahanallah Jannart gashi duk jikinki zafi, nasan kuma hakan bai rasa na saba, da kukan da kikayi, kije kiyi wanka, akwai sabin towels acikin toilet din saikiyi amfani dasu, akwai kuma ruwan dumi dana had’a miki a bathtub.” “Nagode Mamy.” Jannart din ta fad’a, Ahankali tare kuma da zare dogon hijab din dake jikinta. Mamy kuwa murmushi tayi, kana ta juya ta fice daga cikin d’akin. Koda ta fito nan cikin falon nasu, kaitsaye kitchine ta wuce. Yar ƙaramar tukunya tasa akan gas, cikin abunda baiwuce. 15mn ba kuwa ta kammala had’a indomie’n da ta dafawa Jannart din, wanda yaji kayan hadi da kifi, bayan ta juye indomie’n a plate ne kuma, ta had’a tea mai kauri acikin mug. Bayan ta gama kimtsa komai ne kuma, kaitsaye ta haura sama zuwa dakin Rayyern. Zaune yake akan gadonsa, inda ya sanja shigar jikinsa, zuwa kayan bacci masu taushi. Yanayin yanda yayi zaman duka k’afafunsa na k’asa, sannan kuma ya dafe kansa da hannayensa duka biyu. Idanunsa arumtse suke, kana kuma time to time yake fesar da wani irin numfashi mai kama da ajiyan zuciya. Mamy kuwa isowarta jikin kofar ne yasa ta d’an soma knocking. Sai-dai har tsawon mintuna 2 tana knocking amma bataji a bud’e k’ofar ko kuma bata izinin shigowa ba. Hakan kuwa shi yasa ta murd’a handle din kofar a zayonta ko yana bacci ne, ga mamakinta kuwa sai taga kofar ta bud’u. Ahankali ta tura kanta cikin dakin tare dayin sallama. Anan zaune ta hangosa, ya dafe Kai, da dukkan alama kuma yayi nisa acikin duniyar tunanin da yakeyi. Idanu Mamyn ta Dan tsura masa cike da mamaki, saboda wannan ne karo na farko da taga Rayyern din acikin yanayin zallar damuwa. Rayyen kuwa da yayi nisa acikin duniyar tunaninsa, Sam baisan cewa Mamyn ta shigo ba. Gaba daya hankalinsa ya tafi, izuwa sabuwar k’addarar daya samu kansa aciki. Yayinda har yanzu ya kasa tantance wani irin aure ne aka daura masa, Sam ya kasa tantance marabar auren dana dole, shi ya sani bayason lamarin mace acikin rayuwarsa, but why za’a takura masa? Yasan meye aure yasan manufarsa yasan hakkokin mata a kan mijinta. Yasan bashi da lokacin saukesu da reno da tattalin mace yadda ya kamata shiyasa bai kawo mace a rayuwarsa meyasa zasu liƙa mishi ita a dole su lika mata shi a dole. “Rayyern! Rayyern!!” https://chat.whatsapp.com/IM6PrgYNy9s6lP0aXmBkaN Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake. GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida! By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: https://chat.whatsapp.com/IM6PrgYNy9s6lP0aXmBkaN Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake. GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida! Mamy ta kira sunansa da d’an k’arfi, wanda hakan yasa shi dawowa daga duniyar tunanin daya fad’a. D’ago da kansa yayi Ahankali ya kalli Mamy’n, da ta tsare shi da ido. “Mamy yaushe kika shigo?” Ya tambaya da dan mamaki akan fuskarsa. “Tayaya zaka san lokacin dana shigo, bayan kanason takurawa rayuwarka, dason sawa kanka damuwa akan abunda kasan ya zama wajibi akanka.” Mamyn ta fad’a. Longoɓar da kansa yayi, kamar zaice wani abu kuma saiyayi shiru. Mamy kuwa Ajiyar zuciya ta sauk’e, had’e da cewa. “Idan akwai magananin zazzab’i awajenka, ko paracetamol ne ka bani, Jannart ce jikinta duk ya d’au zafi.” Jin abunda Mamyn ta fad’a ne kuma yasashi d’ago kansa ahankali ya kalleta, fuska ya kwab’e kana cikin muryarsa mai kama da shagwab’a yace. “Ni kam Mamy bani da wani magannin zazzab’i.” Harara Mamyn ta watsa mishi tare da gyara tsayuwarta tace. “Taya zaka cemin babu bayan bakaje ka duba ba.” Sake langwabar da kansa yayi, still yace. “Mamy nasan fa babunne, kuma yanzu ni bana ajiye magani, saidai ko ki tambayi Ramadan.” “Katashi Kai kaje ka karb’omin maganin awajen Ramadan.” Mamyn ta fad’a adake. Jin hakanne kuma yasa shi mik’ewa jiki asanyaye, ya nufi dakin su Ramadan. Yana zuwa kuwa ya samu Ramadan da Riyyam-nsra kowannensu na rike da waya ahannu. Ko Kallon kirki baiyi musu ba, ya tsaya tare da d’age kansa sama, kana yace. “Ramadan bani paracetamol.” Da mamaki Ramadan yake kallonsa, kamar zaiyi magana kuma saiya fasa, kaitsaye ya bud’e wani Dan box maganin zazzab’i ya ciro ya mik’awa Rayyern din. Yana karb’a kuwa ya fice, inda ya samu Mamy abakin k’ofa ya mik’a mata. Amsan maganin Mamy tayi, batare da tace masa komai ba kuma ta juya ta sauk’a k’asa. Shikuwa d’akinsa ya koma, zuciyarsa cike da takaici. Domin shi sai yanzu ne ma yakejin haushin yarinyar da aketa kira da Jannart din. Mamy kuwa kaitsaye kitchine ta nufa, bayan ta d’auki abincinne kuma ta wuce sashin Jannart. Jannart kuwa dai-dai lokacin ta fito daga wanka, bayan tayi wankanne kuma ta sake maida doguwar rigar da ta cire. Tana tsaka da maida hijab dinta ne kuma, Mamy ta shigo hannunta dauke da cup da kuma plate din indomei. Akan wani Dan stull Mamy ta ajiye cup da plate din, tare da duban Jannart din Cikin kulawa tace. “Yauwa Jannart kinfito ko, ga abinci nan kici, sai kisha magani saboda naji jikinki akwai zafin zazzab’i.” Kai Jannart din ta Dan sunkuyar kasa, kana aladabce tace. “Mamy nakoshi.” “A’a kam Jannart, saboda kefa na shiga kitchine na dafa abincin nan, saboda haka ki zauna kici, kada kiyimin gardama kinji, koso kikeyi na barki haka, Allah ya kama mu kefa amanace awajen mu, zo maza ki zauna kici.” Mamyn ta fad’i haka cikin matukar kulawa. Wanda hakanne kuma yasa Jannart din karasowa, ta zauna akan lallausan sofan dake malale agaban gadon. Abincin Mamy ta ajiye mata, Ahankali kuma ta soma tsakuran abincin tana kaiwa bakinta. Kasancewar kuma da gaske bata wani jin yunwa sosai ne, yasa bata wani ci abincin sosai ba, saidai tea din da Tasha har fiye da rabin kofin. Dan matsar da plate din abincin tayi gefe, tare da yiwa Mamy alama akan ta koshi. Hakanne ko yasa Mamy b’are maganin ta bata tasha. “Ki kwanta to ki huta, Dan Allah karki sakeyin kuka kinji Jannart, kinga shine ya haddasa miki wannan zazzab’in.” Mamy ta fadi haka tana me daukan plate da cup din abincin. “To Mamy.” Jannart din ta fad’a, tana me mikewa tsaye ta haura saman gadon ta kwanta. Murmushi Mamy tayi saboda a iya yaudin kawai ta yada da hankali,da kuma biyayyar da yarinyar take dashi. Cikin kula tace. “A'a Jannart tashi kiyi addu’a kinji, kada bacci ya daukeki batare da kinyi addu’a ba.” Aikuwa da d’an hanzari Jannart din ta tashi zaune, hannayenta ta hade waje guda, falaq,suratul nass, da kuma suratul Iqlas, k’afa uku uku, kursiyu da amarasulu sai kuma Hasbiyallahu la’ilaha illahuwa, alaihi tawakkaltu wa huwa rabbul arshil azim, k’afa 7, sai kuma suratul Khafirun kafa uku shima. Bayan ta shafa ne kuma ta koma ta kwanta. Mamy kuwa cike da farincikin samun ya kuma surkuwa ta gari, ta ragewa Jannart gaba daya hasken wutan dake dakin. Bayan sunyiwa juna saida safe ne kuma Mamyn ta juya ta fita. Bayan ta maida plate and cup din kitchine ne kuma, kaitsaye Mamyn dakin Abba ta nufa. Koda taje Zaune ta sameshi akan gado. Zama ita dinma tayi agefensa, kana cikin tausasa murya tace. “Tabbas Rayyern ya samu mata, yayi dace da yarinyar arziki mai ladabi da biyayya”. Cikin jin daɗi Abba ya juyi ya fuskanceta yana mai jinjina kai alamun gamsuwa. Ita kuwa Mamy cikin girmamawa tace. “Toh amma Alhaji meyasa ka umarceni dana kaita wancan dakin, bayan ganan sashin Rayyern.” Murmushi Abba yayi, tare da maida kallonsa gareta yace. “Nace ki kaita wancan part dinne Saboda, sai anyi gyara a b’angaren Rayyern kafun ta koma can. Kadafa ki manta fa amaryace, Koda cewar auren ba dan shiri bane, amma yana da kyau a inganta mata komai nata”. Da sauri tace. “Eh gsky hakane kam”. Ɗan gyara zamanshi yayi tare da cewa. “Sannan kuma baki ga dan naki bahagon yaro bane, kwata-kwata na kasa gane inda ya dosa, Sam bai fahimci abunda muke nuna masa ba, atakaicema gani yake kamar takurasa mukeson yi. Bayan haka kuma ganan Ramadan shima yana saman. To dole yanzu zai dawo k’asa, kafun adai-dai-ta komai ta koma side din nasu.” Kai Mamy ta jinjina cike da gamsuwa. Kasancewar ta gaji ne kuma yasa ta zame ta kwanta gefensa. Acan b’angaren Rayyern kuwa, akwance kawai yake amma duk zuciyarsa babu dadi. Ak’alla saida ya kwashe sama da 50mn kafun bacci b’arawo ya iya satan shi. Jannart kuwa tun fitan Mamy ta lumshe idanunta. Yayinda tunani kala-kala ke yawo aciki kwakwalwarta, akaro na farko kenan tun tashinta izuwa yanzu, da zata kwana awani gida sab’anin nasu dan ko gidan Barrister Kabir Daddy bai taɓa barin ta ta kwana ba sai kuma asibiti. Tunani ne fal zuciyarta, saidai kuma kamar yanda tayiwa Mamy al'ƙawari, batayi kuka ba, da taimakon maganin zazzabin da tasha ne kuma bacci ya dauketa. Yayinda acan gidan Alhaji Idi Sale Dakata kuwa, kowa ya kwana sharbar bacci batare da tunanin Jannart bata cikin gidan ba, Domin wasu daga cikin mutanen gidan har da gwartin su, saidai banda Junaid Wanda ya taso sad’ab sad’ab ya nufi d’akin Jannart din, saboda gaba daya ya kasa bacci. Daya rufe idanunsa Surar Jannart dinne keyi masa gizo, shiyasa yazo domin rage zafin abunda ke damunsa. Koda ya karasa kofar dakin nata, kaitsaye ya tura kansa ciki. Saidai kuma rashin ganinta da baiyi acikin dakinba, yasa shi cije labbansa, lokaci daya kuma ya raya cewar ko tana toilet Murmushin mugunta yayi, tare da nufan toilet din kaitsaye. Tura kofar yayi batare daya jira komai ba kuma ya soma zare belt din wandonsa, saboda ya gama targetting yana ganinta zai Afka mata, amma kuma saidai meye? Wayam haka yaga toilet din, ba alaman ma anshigesa tsawon sama da 1hour. Tsuka yaja tare da fitowa, yana kwafa haka ya fice daga cikin dakin, cike da takaicin rasa damar da yayi. Badan ransa yaso ba haka ya koma sashinsa ya kwanta a tunaninsa ko tana dakin Mom. *Washegari* 8:00 am dai-dai Mom ta gama kammala musu breakfast, wanda kuma har zuwa tsawon wannan lokacin ba taga Jannart ta fito ba. Hakanne kuwa yasa bayan ta gama setting dining table, kaitsaye tatafi izuwa dakin Jannart din. Koda ta isa bakin kofar knocking ta fara yi, har na tsawon mintuna 2 kuwa bataji ko motsin za’a bud’e kofar ba, hakan yasa Ahankali ta tura kofar d’akin, tare da kutsa kanta ciki. “Jannart! Jannart!!” Momyn ta kira sunan Jannart din, saboda rashin ganinta da tayi adakin. Jin shiru ne kuma yasa Momyn juyawa ta fita, saboda atunaninta ko Jannart din tana cikin toilet ne. Kaitsaye dining table ta dawo, tana zuwa kuwa, Daddy da Abdull suma suka fito suka zauna. Momyn ce tayi saving dinsu, tana cikin saving dinnasu ne kuma, Junaid ya shigo cikin falon, yana fito, daga shi kuma sai t shirt da gajeren Wando. K’arasowa dining table din yayi, batare daya gaisar da kowanne daga cikinsu ba, cikin iskancinsa irin na wasu masifaffun sojoji yace. “Ina Jannart?” D’agowa duk sukayi suka kalleshi. Sanin halin rashin mutumcinsa ne kuma yasa Mom tace. “Yanzu na dawo daga dakinta banganta ba, tun safe kuma bata sauko ba, amma Ina tunanin ko tana toilet ne.” “Bawani bata gidan nanne ma gaba d’aya, y’ar iskar yarinya, jiya ma da dare ai naje dakinta amma bansa meta ba, wallahi Idan na kamata sainaci Uwarta.” Baki Momy ta tab’e, tare da kallonsa cikin yanayin mamaki tace. “To kai meya kaika dakinta da dare?.” “Oho bansani ba, munafurci kawai.” Junaid din ya fad’a kaitsaye, babu wani shakka ko shayi. Duk da Abba yana jinsa kuwa, haka yayi shiru bai tanka masa ba, saima Kallon Momyn da yayi, yace. “Kije ki duba toilet din, ko me ta keyi kice mata ta bari, injini tazo mu yi breakfast.” “To.” Momyn tace, tare da juyawa tasake nufan dakin Jannart din. Tana zuwa ta tura kofar, but still Jannart bata ciki, da d’an mamaki Momy ta karasa jikin kofar toilet din, tare da kasa kumnenta. Waiko zataji karar ruwa, saidai bataji komai ba, hakan yasa Momyn ta tura kofar tana me kiran sunan Jannart. Saidai meye, idanunta ba abunda suka gane mata, domin kuwa Jannart bata cikin toilet din. Mamaki ne ya kama Momyn, saboda Sam bata taba tunanin Jannart bata cikin toilet din ba. Juyawa tayi cikin sauri ya dawo falo. “Alhaji Jannart fa batanan, na duba bata dakinta kuma bata bayan gida.” Cak Alhaji Idi Sale Dakata yatsaida duk wani abu da yakeyi, cikin yanayin mamaki had’i da razana yace. “Bangane mekike cewa ba, wannan wani irin maganar banza ce, tayaya zakice bata dakinta kuma bata bayan gida, wannan gashi anan dinma batanan, To ko tana dakinki ne?” Kai Momy ta girgiza da sauri, tare da cewa. “A'a wallahi bata dakina, tun Safe ma banga sauk’owarta ba, zaiyi wahala ace ma tana dakina.” “Kije ki duba ta yanzu.” Dadyn ya fada cikin bacin rai. Hakan yasa da sauri Momyn ta juya zuwa dakinta, kamar yanda ta zata kuwa hakanne, domin Jannart bata cikin dakinta. Dawowa falon ta sakeyi, tare da Kallon Daddyn tace. “Alhaji Jannart fa bata dakina.” Idanu Daddyn ya zazzaro waje, Abdull kuwa da mamamki yace. “Ha’a To Ina Aunty Jannart ta shiga ita da yawo ma bayinsa takeyi ba, amma bari na duba compound ko Garden ko tafita shan iska.” Yana gama fadin hakan ya mik’e ya fita. Kaitsaye garden dinsu ya nufa amma baiganta ba, hakan yasa ya dawo, fuskarsa dauke da damuwa yace. “Daddy banganta ba.” Kwafa Junaid yayi, tare dasa hannayensa a aljihun wandonsa, cikin bakar muguntan dake cinsa yace. “Nifa Tunjiya na fada muku banganta ba, maybe yawon iskancinta ma ta tafi, dama ai ta saba tafiya kwanan gida. Rijiyace kowanni dan iska yana iya zuwa ya zira gugansa yaja ruwa son ransa.” Idanu Momy ta rumtse saboda har acikin zuciyarta bataji dadin bakar maganar da Junaid din ya fada akan Jannart d’in ba. Daddy kuwa Wayarsa ya zaro daga cikin aljihun rigarsa, tare da lalub’o numbern Jannart din ya danna mata kira. The first time akace masa wayan nata, is switch off, da Mamaki Daddy ya sake dialing airtel number dinta, still switch off, wani irin bugawa yaji kirjinsa yayi, cikin sauri yace. “Junaid je maza ka duba side dina, watakila ko taje gaisheni ne.” Juyawa Junaid din yayi, Inda kaitsaye ya nufi side din Daddyn, Koda ya karasa baiganta ba, har cikin bedroom na Dad din ya shiga amma babu ko alamarta. Dawowa yayi yana ta kwafa, yace baiganta ba. Mik’ewa tsaye Daddy yayi, cikin tsananin tashin hankali ya nufi kofar fita daga falon, batare kuma daya lura ba har tuntub’e yake. Kaitsaye compound din gidan ya fito, tun daga nesa kuma ya soma k’walla kira. “Ado! Ado!!” Baba Ado dake bakin gate wurin Ashiru ne, Jin irin kiran da Alhajin keyi masa ne kuma yasashi tahowa da sauri. Kallonsa Alhaji Idi Sale Dakata’n yayi, kana cikin dan daga murya yace. “Jannart ta fita ne?” Kai Baba Ado ya girgiza kana cikin girmamawa yace. “A’a Alhaji Jannart bata fita ba, kwata kwata tunsafe Ina zaune anan banga wani ma daya fita acikin gidan nan ba.” Shiru Daddyn yayi, na yan wasu mintuna, kamar kuma Wanda aka tsikara yasoma k’wala k’iran Guards. Su kuwa k’attin banzan ma sai yanzu suka tashi daga nannauyan baccin daya daukesu. Jin kiran da Ogan nasu keyi musu ne kuma, yasa cikin sauri duk suka k’araso. Kallonsu Daddyn yayi tsab cikin hade fuska yace. “Ina Jannart, dawa ta fita acikin ku?.” Kai suka girgiza dukansu, kana suka had’a baki wajen cewa. “A’a bamuga Jannart ba, mu yanzu ma tashinmu wata kila tana cikin gida.” “Wani irin cikin gida kuma, bayan babu Inda ban duba batanan, maza ku zagaye duka gidan nan ko zaku ganta.” Dadyn ya fada cikin bacin rai. Nan take kuwa guard din suka bazu ako ina dake cikin gidan, amma ko alamar Jannart basu gani ba. Hankalin Daddy yayi masifar tashi, musamman daya sake kiran wayanta yaji akashe. Haka ya dawo falon afujajan, Yayinda Momy kuwa ta kasa zaune ta kasa tsaye, saboda abune kaman wasa amma yana neman Zamowa gaskiya. Kallon Daddyn tayi, tare da Daukar wayarta tace. “Bari na kira Barrister Kabir.” Dialing number’n Barrister Kabir din tayi, bugu hudu kuwa Barrister Kabir ya dauka. Bayan sun gaisa da Momynne kuma, cikin tashin hankali tace. “Barrister bamuga Jannart bafa, munnemeta sama da kasa acikin gidan nan amma bamu sameta ba, munkira wayarta kuma akashe, Kodai tazo wajenka ne?” Daga can b’angaren Barrister Kabir ya mik’e tsaye tare da daga muryarsa cikin nuna tashin hankali yace. “What!! Wannan Wace irin magana ce, Ba’a ga Jannart ba, annemeta anrasa? Ita kudi ce da za’ace annemeta anratsa? Ko kuma ita din wayar hannu ce da za’ace an nemeta anrasa.” Ya k’are maganar cikin yanayin tsawan, dake nuni da bazai iya tolerating nonsense akan Jannart ba. Momy kuwa cikin tashin hankali tace. “Wallahi Barrister bamuganta ba, body guards dinta da masu gadi duk sunce basu ganta ba.” “Gani nan zuwa.” Barrister Kabir din ya fada agigice. Tare da kashe wayar. Bayan ya kashe wayartasa ne kuma ya saki wani irin murmushi tare da juyowa ya kalli Aunty Dijat dake zaune. “Sakarkaru sai yanzu suka lura da cewar Jannart bata gidan, hmmm da sannu munafukan boye zasu fito fili, kowa kuma zai girbi abunda ya Shuka.” Dariya Aunty Dijat tayi. Yayinda shikuwa ya dauki key din motarsa ya fice. Kaitsaye gidansu Jannart din ya nufa. Yana isa gidan kuwa ko gama dai-dai-ta parking baiyi ba, ya fito. Inda Daddy kuwa ke tsaye, gaba daya hankalinsa atashe yake sai safa da marwa yake, Yayinda kuma yake ta balbale guard din da fad’a, tankar zai hausu da duka, sai cewa yake, su je su nemo Jannart duk inda ta shiga ta fita. Barrister Kabir kuwa agigice ya karaso, hankalinsa amatuk’ar tashe yace. “Yaya ina Jannart? Waya dauke mana Jannart? Ina kuka kaita?.” Kai Alhaji Idi Sale Dakata ya girgiza, cikin tsananin damuwar da yake ciki yace. “Bansani ba Kabir, bansan Ina Jannart tayi ba, munduba ko ina amma babu ita babu alamanta.” Hannu Barrister Kabir ya daura akai, lokaci daya kuma ya jujjuya idanunsa sukayi jajur, ahaukace ya soma neman Jannart din, tare kuma da soma zagaye cikin gidan yana leka har cikin followers, sunan Jannart din kawai yake kira da iyaka karfinsa. Daddy kuwa bala’i da tashin hankali ne ke cinsa, cikin zafin nama kuma ya kalli Ashiru. Afusace yace. “Ashiru Ina Jannart waya bude mata kofa ta fita, ka fadamin nace ko kuma yanzu nasa bindiga na harbe kanka.” Yakare maganar atsawace tare dasa hannu kuma ya dauke Ashirun da lafiyayyen Mari. Kai Ashiru ya girgiza, cikin shanye zafin marin yace. “Alhaji banganta ba, tun jiya gidannan akulle yake, gaba daya jiyama kowa ya sani bataje aiki ba, tunjiya bata fito ba, ga guards dinta nan suma shaidane.” Sake hasala Daddyn yayi, Wanda hakan yasa ya sake gallawa Ashiru mari, tare da juyowa ya soma balbale Body guards din. Cikin fushi yake cewa. “Aikin banza k’attin banza kawai, angaya muku ahaka kawai na daukeku aiki ne, sokaye kun kwanta bacci sai kace matattu, yan iska kusan duk inda zaku ku nemomin y’ata.” Barrister Kabir kuwa, zuwa yanzu har muryarsa ta Dishe, saboda yanda yake ta k’wala kiran Jannart. Gaba daya lokaci daya jikinsa har karkarwa yakeyi, hankalinsa ya matukar tashi, inda yake reaction tankar da gasken gaske shima baisan inda Jannart din take ba. Cikin kuma tashin hankalin daya nuna yana ciki ne kaitsaye ya nufi dakin Jannart din. Yana shiga kuwa ya soma wargaza komai dake cikin d’akin, ananne fa kuma idanunsa suka sauka akan wayarta. Da sauri ya dauki wayar dake kashe ya kunna, batare ma daya jira wayar ta karasa kawowaba ya dawo cikin falon, inda dukansu ke tsaye, cikin kuwa harda Junaid dake zukan shisha. Wayar nata na kawowa Barrister Kabir ya shiga cikin dialing call dinta. Aikuwa last sunan wanda tayi waya dashi Ne ya bayyana. “Yah Junaid” Idanu Barrister Kabir din ya zazzaro cikin matukar hasala, kuwa ya karasa cikin falon, batare da wata wata ba, ya Ware yatsunsa biyar ya zabgawa Junaid zazzafan Mari. Tare kuma da juyawa afuce ya nunawa Dady screen din wayar Jannart din. Cikin tsananin fushi yace “Ba gashi ba, shine last mutum din da tayi magana dashi awaya, koma meye shi yasan inda take, Ina ya kaita? Yaya ka tambayeshi Ina ya kaita nace!!!!!!”. Barrister Kabir din ya fada amatuk’ar tsawa ce, tsawan kuma daya saka hantar cikinsu kadawa. Shi kuwa Barrister Kabir kuwa cikin fushi Ya...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* 11/15/21, 7:21 PM - Auntyna: Ya shak’o wuyan Junaid din, ransa amatukar b’ace, cikin kuma son d’and’anawa Junaid din thesame azabar da yake ganawa Jannart yace. “Ina kakai Jannart! Kafadamin Ina kakaita, kasan inda take tabbas, ba kuma abunda bak’ar zuciyarka bazata iya sawa ka aikata ba, kafadamin Ina ka kai mana Jannart!!!?” Barrister Kabir din ya k’are maganan cikin tsawa sosai. Tare da sake makure wuyan Junaid. Junaid kuwa idanunsa ya Dan zaro cike da mamaki yace. “Wai Abba mekakeson fad’ane? Ni ban San inda Jannart take ba, ba kuma nina d’auketa ba, na d’auketa ma nakaita Ina, watakila tanacan ta tafi yawon banz......” Wani irin wawan mari Barrister Kabir din ya zabgawa Junaid din akan fuskar sa, cikin tsananin b’acin rai da hasala, ya kuma sake zabga masa wani marin, wanda har saida hakan yasa fuskarJunaid din tayi jajur mgnar da yake son fitarwa kan Jannart ta makale, idanunsa ya zazzaro lokaci daya tare da somayin huci. Barrister Kabir kuwa ji yake Kamar ya rufe Junaid din da duka, ransa yakai kololuwa wajen b’aci da irin mugayen furucin da Junaid din ka jefar Jannart dasu. Cikin fad’a sosai ya juyo ga Daddy dake tsaye yace. “Yaya ka fad’awa Junaid na bashi nanda anjima yaje duk inda ya kaita ya daukota, ni nasani shine ya sace ta, domin kuwa shine last mutumin daya kirata awaya. Uban meya gaya mata a wayan? sannan meye dalilinsa na kiranta awaya? Shi ya sace ta, saboda ya cika banzan burinsa na dabbanci akanta, komai zaiyi kuma bakayi masa magana, gashi nan kaga illar da hakan ya jawo ko Yaya?, gashi nan ya saceta ya rabamu da ita, ya kaita inda zai cutar da ita. Yaya kana mance Jannart marainiyace amma ya maida cutar da ita tamkar abinci da ruwan shansa, Allah ya wadaran hali irin naka Junaid.” Barrister Kabir din ya kare maganar cikin muryar kukan daya zo masa”. Momy da Abdull dake tsaye agefe kuwa, gaba dayansu kuka suka saka, saboda. Sunsan cewa tabbas Junaid din zai iya aikata hakan, ballema jiyan Momy da kunnuwanta taji yana cewa saiya cika burinsa akan Jannart din. Daddy kuwa ransa Idan yakai dubu to yayi masifar b’aci, akaron farko kuma cikin fushi, ya dawo da kallonsa ga Junaid, tare kuma da ta sowa ya nufi kan Junaid din. “Ina kakaita Junaid, Ina kakai min Jannart? Ka fad’amin Ina kakaita? Junaid me zakayi da ita.” Daddyn ya tambayesa atsawace. Abunda Bai tab’ayiwa Junaid din ba kenan, musamman akan Jannart. Ganin hakanne kuma yasa Junaid din soma girgiza kansa, cikin mamakin tuhuman da sukeyi Mishi yace. “Wallahi Allah Daddy bani na dauketa ba, bansan inda take ba, bani na sace ta ba.” Cikin nuna ɓacin rai a fili Barrister Kabir dake tsaye. Cikin rufe idaunsa da kuma mance alak’ae dake tsakaninsu yace. “Nabaka nan da awa 2 Junaid, Lallai-Lallai kanemomin Jannart, duk inda ka kaita, kaje ka daukota Idan kaki kuma nida kai bibbiyu, wallahi-wallahi saikayi dana sanin sace marainiyar Allah da kayi.” Sake dawo da kallonsa ga Daddy yayi, kana cikin tafasar zuciyar dake bayyana zai iya aikata komai akan b’atan Jannart din yace. “Yaya kasa baki kasake tuna masa, awa 2 na basa ya fito da ita daga inda ya b’oyeta, sannan yanzu zan. Kaiwa y’an sanda report, bayan haka kuma zan zagaya cikin duk wani asibiti da nasan yana cikin garin nan, dole ayau asamo inda Jannart take.” Yana gama fad’an haka ya juya kaitsaye ya nufi hanyar fita daga gidan. Koda yazo bakin gate harara ya watsawa Ashiru, kana cikin takaici yace. “Shashasha kana nan tsaye abakin gate Koda yaushe, amma ka kasa sanin fita da shigan mutane sakaran banza kawai.” Ya Kai karshen maganan nasa yana me bankad’e Ashiru’n, Cikin pretending yasakai ya fice daga Cikin gidan. Daddy kuwa zuwa yanzu saboda tsananin bakinciki, da takaici da kuma Tarin bacin rai, jikinsa har rawa ya somayi yayinda yake jin, tamkar yasaka hannayensa aka ya kurma ihu, saboda b’atan Jannart din. Sanin bashi da wata makamane kuma yasa shi, soma balbale guards din, Jannart din. Cikin fushi hadi da bala’in dake cinsa yace. “Bantab’a nadaman ajiyeku Acikin gidana ba sai yau, k’attin banza k’attin wofi kafuran arnan da basa sallah, tayaya ma za’ace yarinyar da nake biyanku mak’udan kud’i duk wata akanta, za’a nemeta a rasa, ashema k’attin wofi dana banza na tara, lusarai way’anda basu da aiki sai ci da kwanciya, ku fita ku barmin gidana yanzu basai anjima ba, dukka na sallameku, kada na sake. Ganin Koda mummunar fuskar daya daga cikinku ne, ku fitamin agida.” Daddyn ya kare maganan cikin bacin rai. Dan har yanajin tamkar ya rufe guards din da duka. Sukuwa k’attin banzan, sun matukar ji haushin zagin da Alhajin yayi musu, aso da niyarsu kuma shine su tanka masa, amma kuma saidai tuna cewar zai iyasa a dauresu ne, yasa basu tanka masa ba, sad’ab-sad’ab haka suka kwashe komatsansu suka fice daga cikin gidan. Junaid kuwa zaman dirshan yayi, yana Mejin wani irin tafasar zuciya, saboda alluran nasa ta motsa, sosai matukan da Barrister Kabir ya sharara masa suka tsaya masa arai. Lallai Barrister Kabir din yayi sa’a, kasancewar shi kanin mahaifinsa, domin yau da ace wanine daban Yayi masa hakan ba Barrister din ba, yayi rantsuwa bindiga zaisa ya harbe mutum. Acan b’angaren Barrister Kabir din kuwa, yana fita daga cikin gidan, motarsa da yayi parking awaje ya shiga, bayan yayiwa motar key ne kuma, ya saki wani irin Murmushi, mai kama da dariya. Hakika irin wannan firgicin ya jima yanaso ya gani, akan fuskar Yayan nasa akan Jannart dama shima Junaid, wannan tsoron shiyake matukar so yaga yayi tasiri acikin zuciyarsu “Tu kunnma Alhaji Idi Sale Dakata, wannan kadan daga cikin bangon littafin tashin hankalin da zaka fad’ane anan gaba.” Barrister Kabir din ya fad’a abayyane, kana zuciyarsa cike da nishadi ya nufi gidan Dr Sajo domin dama duk abunda yakeyi dazun, pretending ne kawai ba komai ba. Koda ya isa gidan Dr. Sajon kuwa, ya samu Doctorn na nan kasancewar yau din weekend babu aiki. Har cikin falon Dr Sajon kuwa ya shiga, bisa jagorancin wani Dan matashin saurayi wanda zai iya kai sa'an Rayyern. wanda kuma yake dan Dr Sajon ne. Yana shiga cikin falon ya durk’usa guiwowinsa ak’asa, tare da kai goshinsa k’asa, yayiwa Allah Sujjada, wani irin farinciki yakeji acikin zuciyarsa, bayan ya d’ago daga sujjadan ne kuma ya kalli Dr. Sajo dake kallonsa yana murmushi, cikin matukar farinciki yace. “Alhamdulillah Allah abun godiya, doctor shawararmu tayi, komai da muka tsara ya tafi yanda ya kamata, Insha Allahu yanzu kwata-kwata ma hankalinsu bazai tab’a zuwa kaina ba.” Murmushi Dr Sajon ya faɗada lokaci daya kuma farinciki ya bayyana akan fuskarsa. Barrister Kabir kuwa ci gaba yayi da cewa. “Junaid ya daure kansa da kansa, da zaluncin da yakeyi wa Jannart tsawon shekaru. yanzu shikansa Yaya Idi bai isa yayi wani tunani akan abunda ya shafeni ba, Alhamdulillah Allah.” Still murmushi mai kama da dariya Dr Sajon yayi, cikin kuma jin dadin labarin da Barrister Kabir din yazo masa dashi yace. “Masha Allah Barrister Kabir, wannan abu yayi dadi, haka mukeso yanzu kaga mun dauke hankalinsu daga kan komai, zasu tsaya wa abu daya ne kawai, inda kaikuma zaka ci gaba da bincike, da kuma kara Adana hujjojinka, sannan Jannart kuma tana killace a gidan mijinta, Alhamdulillah Wannan shine matakin nasara na farko da muka fara hawa.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina, kana cikin gamsuwa yace. “Insha Allah, da sannu duk wani kulli zai warware, gaskiya kuma zatayi halinta, yanzu sunacan hankalinsu duk atashe, musamman shi Yaya.” Dariya Dr Sajo yayi, tare da gyara zamansa, cikin ya bawa shirin nasu yace. “Aikinmu yayi kyau gaskiya, Allah kuma ya dafa mana.” “Ameen summa Ameen.” Barrister Kabir din ya amsa, zuciyarsa wasai babu wani alaman damuwa. Hira suka d’an tab’a kad’n da Dr Sajon, kafun daga bisani Barrister Kabir din ya tashi ya tafi. Acan gidansu Rayyern kuwa, kusan atare suka jero wajen shigowa cikin gidan. Wanda kuma dawowarsu kenan daga sallan asuba. Abba, da kuma Dr. Rayyern ne agaba, sai Ramadan da Riyyam-nsra dake take musu baya. Ahaka suka k’araso cikin babban falon dake k’asa, tare da neman waje kowannensu ya zauna. Mamy kuwa sanin zaman shan coffee al’adar mazan gidanne, yasa tun kafun su dawo daga masallacin ta gama had’a musu coffee wanda yaji kayan k’amshi. Ganin shigowarsu Cikin falonne kuma yasa, Mamy daukan coffee din tare da tahowa cikin falon. Zama tayi a tsakiyarsu Kana ta fara tsiyayawa kowannensu a mug ta mik’a musu. Riyyam-nsra ne ya Karb’i Mug din coffee din da Mamyn ke mik’o masa, tare da tank’washe k’afafunsa, cikin yanayin jin dadi yace. “Mamy ngd. Da wannan al'farmar, da na samu. Wanda yake sawa nake ga kamar ina gaban Mammy na dan itama haka takeyi min da zaran nadawo amasallaci sai ta bamu abun tab’awa. wannan yana d’aya daga cikin abunda yasa naji zaman gidannan yafi min na hotel.” Dariya Mamy da Ramadan sukayi, domin hatta Abba ma saida ya dan murmusa. Shikuwa Rayyern gaba daya ma ya dauke wuta, Yayinda ya Kawar da kansa gefe, ahankali yake sipping coffee din, ko gefen dasu Riyyam din suke kuwa bai kalla ba. Mamy kuwa bayan ta kammala had’a musu komai ne, ta mike tare da komawa kitchine, mug din coffee din da ta had’ashi musamman dan Jannart ta d’auka, Koda ta fito daga cikin kitchine din, batare da ta tankawa su Ramadan da Riyyam dake hira ba. kaitsaye ta wuce dakin Jannart. Ahankali ta murd’a handle din kofar falon ta shiga, kamar kuma yanda ta tsammata hakanne ya kasance, saboda babu kowa acikin falon. Kaitsaye kofar bedroom din ta nufa, Koda taje tsayawa tayi abakin kofar tare, da d’an k’wank’wasawa kana cikin kulawa takira sunanta. “Jannart.” A can cikin Bedroom kuwa. Jannart dake zaune akan sallayan jin muryar Mamyn na kiran sunanta ne yasa ta, amsawa aladabce. Mamy kuwa dake tsaye, jin Jannart din ta amsa ne, yasa ta tura kofar dakin ahankali ta shiga, bakinta dauke da sallama.” Ganin Jannart din da tayi akan sallayane kuma, yasa kata sakin Murmushi, cikin kulawa tace. “Masha Allah Jannart kin tashi ashe.” Kai Jannart din ta jinjina alaman Eh, lokaci daya kuma tayi kasa da kanta, cikin sassanyar muryarta dake bayyana zallan ladabinta tace. “Mamy inakwana.” Yalwataccen murmushi Mamyn tayi, tare da cewa. “Lafiya lau Jannart, fatan kema kintashi lafiya ya jikinki?” Cikin jin daɗi tace. “Da sauki sosai.” Jannart din ta bata amsa tana medan wasa da yatsun hannunta. “Masha Allah, haka akeso Allah ya kara sauki”. “Amin Mamy ngd”. Jannart ta kuma faɗa. Ita kuwa Mamy murmushin jin daɗi tayi tare da cewa. “Ga coffee nan mai zafi maza ki shanye shi. zakiji d’umi cikinki zai ware.” Mamyn ta fad’a tana me ajiye mata mug din Coffee din. “Toh Mamy Nagode.” Still Jannart din ta fada tana mekokarin gyara zamanta. Mamy kuwa murmushi tayi tare da cewa. “Ba komai Jannart, ki saki jikinki, Idan kinsha coffee din kuma zaki iya komawa bacci, ki dai samu ki huta kinji ko.” Kai Jannart din ta jinjina, inda Mamyn kuwa cike da kauna, hadi da yaba hankalin yarinyar ta juya ta fita. Ganin fitar Mamyn ne kuma yasa, Jannart daukan coffee din ahankali ta soma sha, saboda dadin da coffee din yayi ne kuma yasa harta shanye feye da rabinshi, batare da ta farga ba cin cikinta yayi dumine kuma yasa aje sauran. Alhamdulillah kuma ta danji karfi ajikinta. Mamy kuwa tana fita daga dakin Jannart din, direct kitchine ta sake wucewa. Dan soma shirin aikin breakfast. Yayinda kuma har yanzu Ramadan da Riyyam ke zaune acikin falon suna tad’i. Kasancewar tuntuni Rayyern ya tashi ya haura sama, Koda yaje dakin nasa ma kuma kwanciyaya yayi, saboda gaba daya Daren jiya baiwani samu isashshen bacci ba. Cikin sa’a kuwa Yana kwanciya bacci ya d’aukesa. 7:30 pm dai-dai. Mamyn ta kammala had’a duk wani abu da takeyi. Ita da Riyyam ne kuma suka jere duk abincin akan dining table, Yayinda Abba da kuma Ramadan ke zaune acikin falon. “Bismillah komai ya zama ready, Ina Rayyern bai sauk’o ba ko.” Mamy ta fad’a adai-dai lokacin da take ajiye plate plates na cin abincin. Jin abunda ta fad’ane kuma yasa Abba dake zaune yana karatun Alqur'ani juyowa ya kalleta, cikin tausasa harshe yace. “Masha Allah, amma nikam daga yau na daina cin abinci acikin ku. ana shiryamin nawa Acan dining table dina” Murmushi Mamy tayi, cikin gamsuwa da kuma fahimta mijin nata tace. “To shikenan Ranka ya dad’e Insha Allah, naka shirin ma na musamman zanna maka.” Yar dariya sukayi, Yayinda Riyyam-nsra kuwa Kallon Abban yayi, cikin nishadi Yace. “Abba Kai bazakayi irin na turawa bane.” Murmushi Abban yayi, tare da girgiza kansa yace. “To ni ai ba bature bane Riyyam.” Kai Riyyam ya jinjina aransa yana mejin dadi, saboda akaron farko kenan da yaga Abban yayi masa murmushi, tabbas yaji dadin abun. Mamy kuwa cewa tayi, Ramadan da Riyyam duk su taso suzo suci abinci. Aikuwa dama kaman jira suke, zama sukayi akan dining table din, Yayinda Mamy da kanta tayi saving dinsu, kana Itama tayi saving din kanta. Abba kuwa har yanzu yana nan zaune acikin falon. Suna cikin cin abincinne kuma Mamy ta d’an d’ago Kai ta kalli Abban. Cikin tausasa muryarta irin na mata masu ladabi ga mazajensu tace. “Yauwa Alhaji, yarinyar nan Jannart kaga irin yanayin yanda tazo gidannan, komai anyisa ne asace a boye. Hakan yasa batazo da suturun sawa ba, sai nake ganin maizai hana, Indai babu matsala a fita aje asamomata suturun sawa.” Kai Abban ya jinjina cike da gamsuwar abunda Mamyn ta fad’a yace. “Tabbas ya kamata kam asamomata kayan sawa, tun dai ayanzu kam duk wani hakkinta ci da shanta da sutura jinya yana wuyan Mijinta ne, saboda haka ku tambayesa ya bada kudi, Idan yaso sai kije kiyi mata duk wata sayayya da ta dace.” Kai Mamy ta jinjina, cikin kuma yin kasa da murya da alaman ladabi tace. “Mijinta kuwa?” “K’warai kuwa shid’in dai, ai yanzu duk wani nauyinta ya rataya ne akan wuyansa ne. Hakkinsa ne dole kuma shi zai sauke dan haka ya fara da wurima.” Kai Mamyn ta jinjina, kana a gamsashe tace. “To shikenan Insha Allah zanyi masa magana.” Daga haka kuwa babu wanda ya sake cewa komai, suka ci gaba da cin abincinsu. Bayan sun kammala ne cin abincinnasu ne kuma suka dawo cikin falon. Mamy kuwa Ganin lokaci ya danja sosai ne, yasa ta kalli Ramadan, kana cikin kulawa tace. “Ramadan jeka kiramin Hammanku, gashi har kusan goma ko breakfast bai sauk’o yayi ba.” “To.” Ramadan yace tare kuma da mik’ewa ya haura sama, Koda ya k’arasa d’akin Rayyern d’in, samunsa yayi acikin blanket yana ta bacci. Batare daya tashesa ba kuma ya juyo, tare da dawowa falon. Tun kafun ya zauna kuma ya kalli Mamyn tare da cewa. “Mamy Hamma Rayyern fa bacci yakeyi, ni kuma gaskiya tsoron tashinsa nake kada na tashesa kuma ya hauni da fad’a.” D’an Jim Mamyn tayi, tare da mik’ewa tsaye tace. “Shikenan badamuwa bari na fad’awa Abban ku.” Kaitsaye falon Abban ta wuce. Koda taje zaune tasa meshi, zama tayi ad’an gefensa kana cikin tausasa Murya tace. “Natura Ramadan ya kira Rayyern, amma yace bacci yake har yanzu bai tashi ba, ka kumasan Rayyern kwata kwata baya so atashesa Idan yana bacci kasan matsalar ciwon kansa.” Kai Abban ya girgiza bayan ya tankwashe kafafunsa ne kuma ya d’ago da kansa ya kalli Mamyn, cikin bada umarni kuma yace. “Yau dai kam atashesa daga baccin da yakeyi, saboda yana da kyau yasan cewar yanzu bawai lokacin kansa kawai yake dashi ba. Yana da lokaci wata, maza ki tura Ramadan ya taso sa.” Kai Mamyn ta jinjina, cikin Dan ladabtar da murya tace. “Ramadan yace yana jin tsoron tashin sa, kada Yayi masa fad’a” “To ke kije ki tasosa.” Abban ya fad’a kaitsaye. Jin hakanne kuma yasa Mamy yin shiru, saboda tasani Sam Rayyern bayaso Idan yana bacci azo atashesa any how, musamman kuma kasancewar yana da matsalan ciwon Kai, shiyasa Mamyn ma take gudun yin duk wani abu dazai takurasa, domin tun yana karaminsa, Idan yana bacci bata cika son tashinsa, saidai idan ya gaji ya tashi dan kansa. Fahimtar hakanne kuma yasa Abba mik’ewa tsaye, tare da cewa. “To ni bari naje na tasosa da kaina.” Hakan kuwa akayi inda kaitsaye ya nufi sama, nan sashin Rayyern din. Yana zuwa kuwa ya tura kofar dakin ya shiga. Still Rayyern din bacci yake. Yayinda ya lullub’e duka jikinsa da blanket. Karasa shigowa dakin Abba yayi, Idanu ya ɗan zuwa fuskar Rayyern ɗin yana mai tuno wata kamanceceniya. Numfashi ya ɗan fesar tare kuma da matsowa ya daura hannunsa dai-dai kan wuyan Rayyern din, Jin da yayi jikin Rayyern d’in babu alaman zafi ne, yasa shi soma kiran sunansa a nitse. “Rayyern! Rayyern!! Rayyern!!!.” Abban ya kira sunansa sau uku cikin kuma yanayin Dan daga murya. Take kuma sauti da Amon muryar Abban ya ratsa kunnuwansa, wanda hakan ya sashi soma bud’e lumsasssun idanunsa ahankali, lokaci daya kuma jijiyoyin kansa suka amsa. Saidai Ganin Abban nasa da yayi atsaye ne yasashi karasa bude idanunsa. Abba kuwa gyara tsayuwarsa yayi, tare da cewa. “Katashi daga wannan baccin da kakeyi kaje kaci abinci, sam baka karya ba, sannan kuma ka kawo kudi za’aje a iyawa matarka sayayya.” Jin an ambaci mata ne kuma yasa shi shagwab’e fuska, tare da karyar da wuyansa gefe, cikin zallar yanayin shagwab’a yace. “Abba kudi kuma, ni fa banida kudi.” Tsareshi da ido Abban yayi, kana cikin tsare gida yace. “Ka kawo kudi za’ayiwa matarka sayayya nace, ko kamanta cewar yanzu duk wani ci da sha da tufatarwar ta yana wuyanka ne?” Bakinsa ya d’an tura gaba, kana cikin lumshe ido, ya mirgina gefe tare da saka hannunsa akan bedside drawer, ya d’auko Atm card d’insa, mikawa Abban atm card din yayi, still yana ta tura baki tamkar wani karamin yaro. Abba kuwa karb’an atm card din yayi, batare daya sake cewa Rayyern din komai ba ya juya ya fice sabida yasan Ramadan yasan pin number sa. Yana fita kuwa Rayyern ya sake langwab’ar da kansa, cikin wani irin takaicin yarinyar da aka tashesa daga baccin da yakeyi ta sanadiyarta, kwana daya kawai tak da tayi agidannasu, yau gashi har an fara takura rayuwarsa da shiga sabgar sa a kanta. Abba kuwa Koda ya sauko kasa, atm card din ya bawa Mamy tare da cewa. “Kisaya mata duk wani abu da kikasan zata buk’ata, maganan suturun sawa kuma ki saya mata isassu, komai da komai ahada a saya mata.” “To Insha Allah, zan saya mata duk wani abu daya dace.” Ramadan dake gefe ne kuma yace. “Mamy nida Riyyam zamuyi miki rakiya, ko Riyyam.” Ya ƙare mgnar yana kallon Riyyam-nsra. Kai Riyyam ya jinjina cikin sauri, hade da cewa. “Eh Mamy zamu rakaki, Ado Bayero Mall zamuje ko Jifatu, ko kuma Mudassir and Brothers?” Murmushi Mamy tayi, tare da cewa. “Shoprite dindai zamu fara zuwa, saboda nasan akwai komai da komai, Idan akazo b’angaren dogin riguna kuma, sai muje Jifatu, yanzu dai bari naje na shirya saina zo mutafi.” “To.” Suka amsa mata. Ramadan kuma juyowa yayi ya kalli Riyyam-nsra tare da cewa. “Wai ni kam yaushe kasan Kano haka!?.” Kai ya shafa tare da cewa. “Nida jihata ƙasata!”. Kiran wayarshi da akayi ne yasa baibi ta kan furucin Riyyam-nsra ba. Yayinda ita kuwa Mamy kaitsaye bedroom dinta ta wuce, bayan tayi wankane kuma ta shirya kanta acikin, wani tsadadden leshi, tare da yafa mayafinta cikin kamala ta fito. Kaitsaye kuma d’akin Jannart din ta nufa. Koda ta shiga falon, yanzun ma bata iske Jannart dinba shiyasa kaitsaye ta wuce cikin d’akin. A dai-dai lokacin kuwa Jannart din, zaune take abakin gado, hannunta rike da wani dan littafi na turanci tana karantawa, wanda kuma yana daya daga cikin, yan abubuwan da ta taho dashi. Ganin Mamy da tayi ne kuma, yasa tayi saurin sunkuyar da kanta k’asa, Mamy kuwa murmushi tayi, kana cikin kulawa tace. “Jannart nida Ramadan da Riyyam zamuje kasuwa, sannan Abbanku ma zasu fita yanzu saboda naji dazu suna magana da Baba Maud’o akan cewar zasuje wani waje.” Cikin girmama tace. “Toh Mamy sai kun dawo Allah ya kiyaye hanya”. Amin Mamy kana ta daura da cewa. “Yanzu ki fad’amin me dame kikeso asayo miki Idan munje.” Kai Jannart din ta dan sunkuyar k’asa, cikin sanyin murya, had’i da tsantsar ladabinta ga Mamyn tace. “Mamy duk abunda kika sayamin yayi.” Kai Mamyn ta jinjina cike da gamsuwa kuma tace. “Masha Allah! To bari muje saimun dawo ko. Idan zaman dakin ya isheki, zaki iya fitowa falonki kisha iska, ko kallo kiyi nasan zai d’ebe miki kewa kafin mu dawo”. “To Mamy, amman sai yaushe zaku dawo ne?”. Jannart din ta tambaya, cikin tausasa murya. Murmushi Mamyn tayi, again kuma itama cikin kulawa tace. “Jannart kinsan yanayin kasuwa, Idan ka shigesa sai abunda Allah yayi, kana lisssafin zaka dawo da wurwuri, kuma sai kaga ba haka abun yake ba.” Kai Jannart din ta jinjina, inda Mamy kuwa ta cigaba da cewa. “Ni kaina bansan yaushe zamu dawo ba, saboda iya yanayin cikowan jama’a,n da muka samu, iya jimawan mu, amma dai Ina da yakinin bazamu wuce azahar ba.” “Mamy har azahar.” Jannart din ta tambaya fuska a karye. “Eh mana Jannart, domin ya danganta da irin abubuwan da zamu saya, kuma kinga yanzu ma ana neman wajen karfe sha d’aya bamu tafiba.” Kai Jannart din ta jinjina tare da gyara zamanta, tace. “To Mamy saikun dawo Allah ya tsare.” Da “Ameen.” Mamyn ta amsa, harta juya zata fitane kuma idanunta suka Sauk’a, akan breakfast din da ta kawowa Jannart din, wanda ko tab’ashi batayi ba. Kallonta Mamyn tayi, kana cikin kulawa tace. “Jannart Meyasa baki ci abincin dana kawo miki ba?.” Kai Jannart din ta dan sunkuyar kasa, kana murya asanyaye tace. “Mamy banajin yunwa sosai ne, amma zanci zuwa anjima.” “A’akam, banyarda da hakan ba, sam ban lamunci zama da yunwa ba sauk’o maza kici abinci kinji.” Mamyn ta fad’a tana me kamo hannunta, ta zaunar da ita akan sofa, tare da matso mata kwanon abincin gabanta, cikin kulawa kuma tace. “Kici abinci kinji, kada ki zauna da yunwa, domin yunwa tana illatar da lafiya, ko ke dinma irin Mijin naki ne, baku damu da abinci ba sai kayan kwalama.” Shiru Jannart din tayi, kana Cikin matukar kunya, ta sadda kanta kasa, domin aduk sanda taji ance mijinta, wani irin abu ne takeji mai nauyi ya tsaya akan kirjinta to waye mijin? Ya yake? Me halinsa?. Wadanan sune tambayoyin da takewa kanta tun jiya. Mamy kuwa zuba mata abincin acikin plate tayi, tare da cewa. “Idan kina buk’atar wani abu kafun mudawo, akwai kitchine anan cikin falon mu. Taso ma muje na nuna miki.” Mamyn ta fad’a tana me kamo, hannunta babu musu kuwa Jannart din ta mik’e, tare dabin bayan Mamyn suka fito, har cikin babban falon. “Kinga wannan shine kitchine dinmu, wacccan kofan kuma anan part dina dana Abbansu Rayyern yake akwai kofar shiga da fita ta cikin falonmu wanda ba sai anbi ta nan ba.” Mamyn ta fad’a tana meyi mata nuni da kitchine da kuma sashin su ita da Abba. Kai Jannart din ta jinjina cike da gamsuwa. “Can kuma dakunan k’asane irin Part ɗin dake sama ne. sai kuma sama inda anan bedroom na Rayyern, da kuma Ramadan suke, sai kuma extra part guda d’aya da yake can ta woje. Sai nasu Baba Mauɗo, sai wanda kike ciki. A can saman Mai gidanki yake.” Mamyn ta k’are maganan tana meyi mata nuni da saman. Jannart kuwa, kanta tad’an sadda k’asa, tare kuma da soma wasa da y’an yatsun hannunta, kana cikin sanyin murya tace. “Mamy To meza’a girka yau d’in, kafun kudawo zan girka tunda dama ina zaune ne kawai babu abunda nakeyi.” Murmushi Mamy tayi, tare da girgiza Kanta, kana cikin tsananin kulawa tace. “A'a ki huta kinji Januart, bana son ki shiga kitchine daga yanzu. Idan na dawo, zan girka abincin karki damu, ai bazamu wani jima sosai ba” Dan juya kanta, tayi, saboda zuwan su Ramadan da kuma Riyyam kallonsu ta ɗanyi kana ta juyo ta kalli Mamy, atsanake cikin yanayin dake nuna biyayyarta tace. “Da gaske Allah Mamy zanyi girkin, kinga zaku dawo a gajiye.” Riyyam-nsra da yake karasowa wajennasu ne yayi saurin cab’e zancen da cewa. “Please mana Mamy kibar My Aunty tayi mana girki yau, nasan abincinta dole zaiyi dadi.” Jin muryar Riyyam-nsra dinne kuma yasa Jannart ɗin. Dan dago da kanta, ta kallesu dai dai lokacinne kuma Ramadan ma Ya karaso wajen. Fuskarsa dauke da murmushi kuma yake Kallon matar Hamman nasa. Cikin sakin fuska da kuma walwala yace. “Good morning my beautiful Aunty, ya kwanan bak’unta.” Murmushi ta ɗanyi kana ta ɗan kalleshi. Tare da cewa tace. “Morning.” Riyyam ne yayi saurin matsowa kusa da ita, tare da danyin kasa da muryarsa, cikin kulawa yace. “Aha My Aunty kin tunani ko?”. cikin ɗan sakin fuska ta gyaɗa mishi kai, alamun ta tunoshi haduwarsu a airport, Cikin yanayin rawan kansa yace. “Aunty Jannart ni sunana Riyyam-nsra, tiktokers nasan kinsani ko?”. Murmushi tayi tare da gyaɗa kai, ganin yadda ya tsareta da ido. Kuma tabbas ta tunoshi haɗuwarsu a airport. Shima murmushi yayi tare da cewa. “Yauwa shi kuma wannan Hamma Ramadan sunansa, kuma yaya nane, akwai kuma babban yayanmu Hamma Rayyern.” “Please kiyi mana abinci maidadi kinji, wanda zaisa kunnuwanmu su motsa.” Ba iya Mamy da Ramadan ba harta ita saida ta saki murmushi mai hade da dan dariya. Mamy kuwa Ganin lokaci na k’ure musu ne yasa, tace. “Jannart rabu da shirmen Riyyam, koma daki kije kici abincinki. Maganan girki kuma tunda kin dage sai kinyi, ki dafa mana abu mai sauki kawai.” Kai Jannart din ta jinjina, sannan cikin zazzakar muryarta tace. “Mamy ku dawo lafiya.” Da “Ameen” duk sauka amsa, inda Mamy ta had’a kan Ramadan da Riyyam sukayi waje. Itakuwa Jannart d’akinta ta koma, duk da cewar bata wani jin yunwa amma haka ta zauna ta d’an ci abincin, bayan ta kammala ne kuma ta d’aura da, lemon strawberry da Mamyn ta had’o mata dashi. Gyatsa mai sanyi tayi tare da cewa. “Alhamdulillah”. Kana ta yunƙura A nitse ta mik’e tsaye tare da d’aukan plates din da taci abincin ta fita dashi. A hankali ta buɗe ƙofar falon nata. Kana ta sako kanta. Cikin Babban falon. Numfashi ta dan fesar sabida wani irin masifeffen sanyin AC'n da suke busowa duka biyu. A hankali take takowa har ta iso tsakiyar falon. “Masha Allah, Mamy ba dai tsabta ba”. Ta faɗi haka tana jujjuya kai tana kallon komai doke cikin falon. Tsab-tsab sai ƙamshi da sanyi daya wadaci falon. A hankali ta juyo ta nufi Dinning area. Tray'n dake hannunta ta ajiye kam table ɗin. Kana ta juya a nitse. Ta dawo tsakiyar falon. Gaban tv ta nufa. Sabida shiru da gidan yayi sai taji kamar tana tsoron gidan. TV'n ta kunna cikin sa'a kuma kan tashar Sunnan TV yake. Inda aka saka sautin muryar Malam Sulaiman. Rage sautin tayi dai-dai misali. Kana a hankali ta juya ta nufi Dinning area. Tray'n data ajiye ta ɗauka a hankali ta nufi Kitchen kaitsaye. “Wow. Masha Allah”. Ta kuma faɗa tana mai bin tsarin Kitchen da kallo komai tsab-tsab. Kai tsabta rahmace. Ta kuma cewa tana mai nannad’e hannun rigarta. Tare kuma da k’arasawa gaban sink, plates din da taci abincin ta wanke, bayan ta kammala wanke wanken ne kuma. Ta ɗan tsaya jim a tsakiyar Kitchen din. Cikin sanyin murya tace. “Toh me zan dafa?”. Tayi mgnar alamun tambayar kai da kai. Kanta ta ɗan jinjina kana matso gaban Fridge guda biyu dake cikin Kitchen din. A hankali ta bud’e babban deep freezer Kai ta jinjina tare da ƙara matsowa. Gaba daya cikinsa shak’e yake da kayan Miya, hadi da kuma naman, Rago, Saniya, da kuma naman kaji, sai kifayen da tuni sun daskare ma acikin fridgen. Naman kaza ta d’ebo d’an da-dai. bayan ta wanke naman ne kuma ta zubashi acikin tukunya tare da kunna gas ta d’aurashi akai, al'basa ta ɗauka wanda ta gani a jere cikin wani da karfe. Mai yawa ta yanka kana ta watsa a cikin naman. Kana ta ɗan kalli gefenta inda wasu robobi farare masu marafe pink color ke jere, da kayan bukatu kamarsu. k’amshi, da dandano. garlic, kanumfari da kuma maggi Corry ta saka. Kana ta meda marfin ta rufe. Sai kuma taja kujera ɗaya dake gaban ɗan ƙaramin table ɗin dake tsakiyar Kitchen din ta zauna tana mai tunanin to me zata dafa musu. Lokaci ɗaya. Gidan ya cika da ƙamshin tafashen. A hankali ta ɗan juyo ta kalli tukunyar daketa fidda tururi mai masifar ƙamshi. Ganin naman na dahuwa ne kuma yasa ta mike ta sake bud’e fridge din, inda ta ibo. Pease, green beans, carrot, green pepper, red chilies, cabbage, cucumber, onion, and liver, tsayuwa tayi na musamman inda ta yanka kowannensu, awaje na musamman, saidai Banda carrot wanda tayi greeting d’insa. Bayan ta kammala duk wayannan dinne kuma, kazan na gama dahuwa. Ta sauƙeshi kana ta ɗauki kaskon suya ta doro tare da zuba mai. Kana ta fara soya shi sama sama. Tana gama ta ajiyeshi gefe. Kana ta ɗauko kayan miyanta duk abin buƙata tare fara aikinta a nitse ta hada masa pepper onion chicken soup. Gaba ɗaya kwamshin ya ƙara de ko ina. Tana kammala had’a kazartata kuwa ta d’aura shinkafa kasancewar, fried rice and coleslaw takeson yi. Da ɗan hanzarin taci gaba da aikinta yanayi tana ɗan jujjuyawa da waige-wauge na bakunta da kaɗaici. Cikin abunda bai wuce awa ɗaya da rabi ba kuwa ta kammala, had’a abincin acikin babban food flask. Bayan ta gama da abincinne kuma ta dawo b’angaren drinks. Shaka mai dadin gaske ta had’a musu, sai kuma pineapple and orange juice. Cikin abunda bai wuce 50mn ba ta gama haɗa abubuwan shan, gidansu Rayyern din gaba d’aya ya kacame da k’amshin daddad’an girkinta. Ganin akwai sauran lokaci ne kuma yasa ta, had’a fan cake ta somayi. Acan b’angaren Rayyern kuwa, sai yanzu yake tashi daga kwanciyar da yayi, ahankali ya zuro da k’afafunsa k’asa, tare kuma da mik’ewa, kaitsaye ya nufi bathroom saboda yanason sakarwa kansa ruwa. Ajiyar zuciya ya sauk’e a dai-dai lokacin da yaji saukar ruwan shower ajikinsa, lokaci daya kuma ya lumshe idanunsa, tare da soma gogawa jikinsa sabulu. Cikin nutsuwa yayi wankasa, tare da d’auro alwala. Yana fitowa daga cikin toilet din kuwa, k’arar fitar motar Abba, wanda suka fita da Baba Maud’o ya daki kunnensa. Wanda ya fita da Baba Mauɗo. D’an langawab’ar da kansa gefe yayi, tare dasa hannu ya shafa lafaffen cikinsa, kasancewar sai ayanzu ne ma yake tuna cewar rabonsa da abinci tun daren jiya, sosai kuma zuwa yanzu yakejin yunwa na k’wak’ulan cikinsa. Anutse ya shafawa jikinsa mai, bayan ya kammala shafa mai dinne kuma, ya karasa gaban Sif din kayansa. Wani had’add’en rika da wando, masu masifar taushi pink color masu digon fari-fari. ya ciro tare da sakawa ajikinsa, kasancewar kuma rigar irin mai aninaye a gaban nanne, yasa faffadan chest d’insa bayyana. Body spray ya shafa ajikinsa, tare kuma da d’aukan watch d’insa ya makala. Masha Allah bak’aramin kyau shigar riga da wandon tayi masa ba, musamman ma yanda kawataccen sajensa keta shining ya kwanta lib. Wayarsa ya d’auka, tare da k’arasawa, jikin dan karamin fridgen dake cikin dakin nasa ya bud’e, fuskarsa ya d’an ya mutsa, saboda yanda yaga fridge din babu komai naci acikinsa, chocolates dinsa duk sun kare, sai drinks kawai da sukayi saura. Maida murfin fridgen yayi ya rufe, kaitsaye kuma ya nufi cikin falon nasu dake sama, saidai still shima babu komai acikinsa, sai kayan shaye shaye. Kansa ya d’an girgiza saboda yunwa sosai yakeji. Batare da tunanin wani abu ba kuwa, ya nufi falon k’asa, inda ahankali yake sauk’owa daga kan matattakalan falon, Yayinda k’amshin sa ke dada mamaye ko ina. Saidai kuma jin da yayi ko ina shiru babu motsin mutanene yasashi soma rarraba idanunsa ba amun kowa a gidan. Sai wani ɗan karen kamshin da yake shige masa hanci. K’arasa sauk’owa daga kan steps din yayi, tare da k’arasowa tsakiyan falon ya tsaya, hannayensa duka biyu ya d’aura akan k’ugunsa, tare kuma da karyar da wuya ya d’an langwab’ar da kansa gefe, cike da alamun shagwab’a. Acan cikin kitchine kuwa Jannart ce tsaye, tana k’arasa had’a fan cake din da takeyi. Tana aikinta a sake. sabida doguwar rigarta ne ajikinta, sai kuma dan kwalin rigar da ta daura akanta, wanda hakanne kuma yasa dogon gashinta ya baje akan gadon bayanta kuma a zatonta babu kowa a gidan sai masu gadi. Aikinta take cike da nutsuwa, Yayinda karatun al’q’uranin da ta kunna acikin falon ke kawowa kunnuwanta ziyara har Cikin Kitchen din shiyasa tsoronta ya kau. Rayyern kuwa daya gama k’arewa falon kallo, Ganin babu motsin kowa acikinsa ne, yasa kaitsaye ya nufi dining table, inda yaga manyan food flask a ajiye. Acan b’angaren Barrister Kabir kuwa, Koda yabar gidan Dr. Sajo, kaitsaye wajen saida wayoyi ya nufa. Iphone 11promax ya saya, tare kuma da sabon SIM, wanda akayiwa register a matsayin nashi. Daga shagon sayan wayan kuma, kaitsaye gida ya nufa. Koda ya isa gidan nasa, anan falo ya samu Aunty Dijat zaune, yayinda Hafeeza ke kwance akan cinyarta tanayi mata tsifa. Hafeez kuwa yana can gefe, ya duk’ufa akan homework d’in da aka bashi a school. Shigowar Barrister dinne kuma yasa, duk yaran tashi Aguje sukaje suka rungume Babansu. Aunty Dijat kuwa murmushi ta sake, had’e da Kallon mijin nata cikin kulawa tace. “Sannu da dawowa Abban Hafeez.” Kai Barrister Kabir din ya jinjina mata, alaman amsawa, tare da neman waje agefenta ya zauna. Mintin daya kawowa su Hafeez ya basu, tare da zaro Sabuwar wayan daya sayo ya soma kokarin saka sim. Kallonsa Aunty Dijat tayi, cikin d’an yanayin mamaki kuma tace. “Abban Hafeez wannan Wayarfa ta waye?” Murmushi Barrister Kabir din yayi, tare da cewa. “Wayar Jannart ce dana sai mata, saboda yanzu babu waya a hannunta, bakuma zataji dadin zama ba waya ba gaskiya.” Murmushi Aunty Dijat din tayi, cikin yabawa da wayar tace. “Masha Allah gaskiya wayar tayi kyau.” Kansa ya jinjina alaman godiya, batare daya sake cewa komai ba kuma ya mike kaitsaye ya wuce dakinsa. Rayyern kuwa ahankali yake taka k’afafunsa, cike da shagwab’a, had’i kuma da yunwar dake k’wak’ulan cikinsa, ya nufi hanyar kitchine din. Hannunsa dafe da cikinsa, cikin kuma kasalalliyar murya ya fara kiran sunan Mamy. “Mamy! Mamy!!.” Sai kuma ya ɗan sa hannunsa ya shafa cikinsa murya can ƙasa yaci gaba da cewa. “Mamyna yunwa, please ki bani abinci..” Ya Kai karshen maganan nasa, yana me gab da saka kansa acikin kitchine din. Jannart dake tsaye cikin Kitchen din kuwa jin muryar mutum, akurkusa ne yasa ta saurin juyowa cike da tsoro. Dai-dai lokacinne kuma ya sako kansa cikin kitchine din. Ido hud’u da sukayi ne kuma yasa Zuciyar Jannart wani irin bugawa, take taji wani abu ya daki kirjinta, wanda har hakan yasa tayi saurin sadda kanta k’asa, tare da kama yatsunta ta had’esu waje d’aya. Cike da...! https://chat.whatsapp.com/IM6PrgYNy9s6lP0aXmBkaN Samun zafafan saukakan kayayyakin zamani na mata tun daga kan leshi, shadda, atamfa, material, jaka da takalmi, hijab..... da dai sauransu akan farashi mai sauki da rahusa sai a kamfanin Garkuwa collection. Bama wannan kadai ba akwai kayan order da muke yi shi ma duk a cikin rahusan da saukin kudi. Ba mu tsaya nan ba ina kuke yan kasar *NIGER* albishirinku kuma kuna iya siyan kayanmu ya isa gareku cikin aminci ba tare da bata lokaci ba. maza yan’uwa ku garzayo ku gane wa kanku wannan rahusar da kuke jin labari. Kayanmu ko a kasuwa ba zaka samu farashinsu ba. gidanmu gidan duniyar leshi, atamfa shadda, material da sauransu. Sai kun zo. Muna maraba da kai a kowanne gari kake. GARKUWA COLLECTION! Siyan nagari mayar da kudi gida! By *GARKUWAR FULANI* 11/16/21, 8:37 AM - Auntyna: *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA Da al'hinin ganisa ya tsananta harbawa da ƙirjinta yakeyi. Shikuwa Rayyern a nitse ya kawar da kansa gefe, hade kuma da juyawa, kan Fridge. A hankali ya dan sunkuyo kan, fridge din dake cikin kitchine din ya bud’e, cikin sa’a kuwa ya samu chocolate aciki. Ba tare da ya kuma kallon inda takeba ya. D’aukan chocolate din nasa yayi mai, batare kuma dako juyowa ba, ya nufi hanyar fita Kitchen din cikin nitsuwa. Jannart kuwa zuciyarta ne ke harbawa da wani irin k’arfi, gaba daya ta kasa d’ago kanta kasan cewar kanta a sunkuye ne yasa idonta sauka kan tatrausan fararen sawunshi da in ya taka sai gefe da gefen yayi ja, kana in ya daga yayi fari, wani irin bugawa chest da kuma Heart dinta keyi. Cikin mgnar zuci tace. “Wannan mutumin kuma? To Meya kawosa cikin gidannan? Me yakeyi anan?”. Numfashi ta dan fesar a hankali kana taci gaba da nazari da zancen zuci. “Toh kenan shima d’an gidanne. Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara.” Ta fad’i hakan acikin zuciyarta, lokaci daya kuma sunan wanda ake kira amatsayin Mijinta ya fad’o mata a rai. “Rayyern!” Ta maimaita sunan cikin zuciyarta domin har yau har yanzu bata taɓa iya furta sunanta kan harshen ta ba. Lokaci d’aya kuma tayi saurin girgiza kanta. Dan bataji ajikinta cewar shine Rayyern din da ake ta fadi ba, fact ma har yanzu batasan wayene mijinnata ba. cikin sauri kuma ta d’an d’ago Kai ta sake kalloshi. Dai-dai lokacinne kuma ya kusa kaiwa gab fita daga cikin kitchine din. Sunkuyar da kanta k’asa tayi, kana cikin sanyin muryar ta dake d’an rawa tace. “i...in Ina kwana.” ta fuzgo maganar a hankali. Idonshi ya ɗan lumshe jiyo sautin muryarta. Ido ta zuba mishi ganin yana tafe kamar bai ji taba. Ƙasa tayi da kanta, sai kuma ta ɗan ɗago idonta jin kamar yayi mgn amman bataji kamar “Lafiya.” Daya amsa mata atak’aice batare kuma dako ƙara ko second biyu ya fice daga cikin kitchine din. Fitar tasace kuma yasa Jannart sauke Ajiyar zuciya, tare dasa hannu ta dafe kirjinta da takejin yana Azabar bugu, bayansa tabi da kallo, har acikin zuciyarta tana me mamakin ganinsa da tayi a cikin gidan. Numfashi ta dan fesar tana mai yin rau-rau da idonta. Sabida bataji amsawar da yayiba dan larurar kunnuwanta. Yayinda a zuciyarta kuwa take fargabar baro Yah Junaid ta kuma samo irinsa a nan. A hankali tace. “Abba munyi gudun gara mun tadda zago!”. Shikuwa Rayyern yana fita falon, Wayarsa ya zaro tare da dannawa numbern Mamy kira. Bugu biyu kuwa Mamy ta d’aga wayar. Kasancewar daman jiran d’aga wayar nata yakeyi ne, yasa tana d’agawa ya kwaɓe fuska, tare da cewa. “Mamy ina kikajene gidan babu kowa.” Mamy kuwa da ke tsaka da sayan kayayyaki daka tawa tayi. Jin abunda ya fada dinne kuma yasa ta cewa. “Kamar ya gidan babu kowa Rayyern? baga Jannart ba.” Fuskarsa ya kwab’e batare daya nuna damuwarsa da zancen ba kuma yace. “Mamy yunwa nakeji.” “Yunwa kuma Rayyern? to kaje ka tambayi Jannart zata baka abinci.” Mamyn ta fad’a in a serious. Jin hakanne kuma yasashi Katse kiran, tare da turo bakinsa gaba, tamkar karamin yaro, cikin guna guni yace. “Ni meye hadina da wata Jannart, ce ko Jalila ce ma babu abunda ya shafeni da ita, I told you ai, I don’t love her, but kuka shareni kuka wani medani kamar karamin yaron da baisan abinda yake yiba.” Ya k’are maganan yana me karasa haurawa saman. Anan cikin falonnasu na sama ya zauna, bayan ya zuba. Wasu daga cikin Chocolate din cikin Fridge. Kana ya debi na cinsa a plate, sannan ya zo ya zauna yana latsa wayarsa tare da b’are chocolate dinsa yaci, bayan ya gama cine kuma ya d’aura da ruwa. Acan Shoprite kuwa, su Mamyn sayayya sukayi sosai, Yayinda kuma Rabin sayayyar tasu, kayan sawa ne, kama daga kan dogin riguna abayas, sai kuma yan kanti wandunan pallazo, da kuma skirts, sai atamfofi da lesuka, kama daga kan takalmi shoes, Hijabs, vails, bags, dama duk wasu abubuwan buk’atan Mace babu wanda basu saya ba. Haka dai suka dawo gida da kaya niki niki. Wanda zuwa lokacin kuma tuni Jannart ta kammala, had’a musu komai na lunch akan dining harma ta koma falon ta, bayan tayi sallan azahar ne kuma ta kwanta. Su Mamy kuwa Sai da karfe 1 ta gota, kafun suke dawowa. Ramadan nayin parking cikin gidan, Hadi ya matso da sauri ya budewa Mamy marfin motar. Bayan sun fito daga cikin motar ne kuma, Ramadan, Riyyam da kuma Hadi suka shiga jidon kayan da suka sayo din, suna shigarwa zuwa babban falon k’asa. Bayan sun gama shigo da kayanne kuma, Hadi ya koma waje. A tsakiyar falon suka ajiye kayyakin tare da kimtsasu wuri daya kayan masu yawane, domin duk wani abu na amfanin Mace babu wanda basu sayo ba hatta audugar mata Mamy ta saya mata, ga kuma wasu had’add’un akwatuna set masu kyau da suka sayo. Mamy kuwa wanda shigowarta cikin falon kenan, jakan dake hannunta ta ajiye, tare da wuce wa kaitsaye ta nufi bedroom dinta, saboda Ganin da tayi lokacin sallan azahar na kokarin gotawa. Ramadan da Riyyam kuwa, anan cikin bathroom din dake cikin falon, suka d’auro alwala, tare da jerawa atare suka wuce masallacin, dake jikin gidan nasu. Bayan sun idar da sallan azahar dinne kuma, suka sake dawowa cikin gidan, gaba ɗaya a sokane suke tafiya, wanda da dukkan alama kuma yunwa sukeji da tarin gajiya, saboda zagayen da suka sha a cikin Shoprite din, wai danma sun dan saya biscuit, sunci acikin Shoprite din. Dawowarsu cikin falonne kuma suka samu, Mamy zaune, wanda itama idar da sallanta kenan, ta dawo falon ta zauna. Akusa da Mamyn suka zauna. Yayinda Riyyam kuwa ya langwab’ar da kai, tare da karyar da wuyansa gefe, cikin yanayin shagwab’an wanda in yanayi, tsananin kamanninsu da Rayyern ke k’ara bayyana yace. “Wash Allah Mamy yunwa nakeji, har inaji kaman babu hanji acikina.” “To Riyyam, yanda naji gidannan gaba daya, ya gauraye da kamshi, ai nasan abinci na musamman Auntynku ta girka mana.” Mamyn ta fad’i haka tana murmushi, saboda sosai maganan Riyyam din ya bata dariya. Jannart dake kwance anan cikin falonta kuwa, cikin dan bacci Marar nauyin daya d’auketa ne, ta soma jin tashin hayaniyarsu, bud’e idanunta tayi, tare kuma da tashi ta zauna. Shiru tayi na y’an wasu mintuna, Jin da gaske maganan su Mamyn ne ke tashi acikin falon, yasa ta d’aukan mayafinta ta rufa, ahankali ta mike tsaye, kana cikin takunta na nutsuwa, ta nufi falon nasu kaitsaye. Ahankali ta murd’a handle din kofar falon nata ta fito, tozali dasu Mamyn da tayi ne kuma yasa ta sakin dan murmushi, tare da karasowa ta durkusa a gaban Mamyn.. “sannunku da dawowa Mamy.” Jannart din ta fad’a tana me duk’ar da kanta k’asa. “Yauwa sannunki dai Jannart, ya fama da kad’aici.” Mamy ta tambaya cike da nunawa Jannart din kulawa. Jannart kuwa Murmushi tayi tare da cewa. “Alhamdulillah amma da bakwa nan gidan ba daɗi Mamy”. Tayi mgnar cikin fito da gskyr zuciyarta. Mamy kuwa murmushi tayi tare da cewa. “Meyasa baki taso Rayyern yazo ya tayaki zamaba”. Tayi mgnar cikin son nuna kusancinsu. Ita kuwa Jannart da sauri tayi ƙasa da kanta. Kana cikin nutsuwa ta mike tsaye, direct gaban fridge ta nufa, inda ta bud’e ta dauko ruwa, da kuma tamarine juice maisanyi, bayan ta shiga kitchine ta dauko cups ne kuma, ta sake dawowa cikin falon, tare da ajiye juice da ruwan agaban Mamyn, cikin nuna tsantsar kulawa tace. “Mamy ga ruwa kusha, nasan kunsha hanya, sannan ga abinci ma, tun d’azu na gama.” Murmushin Jin dadi Mamyn tayi, tare da karb’an ruwan, da Jannart din ta tsiyaya a kofi Tasha, Zuciyarta kuma cike da annushuwa tace. “Masha Allah Jannart Allah ya miki albarka.” “Ameen.” Jannart din ta amsa cikin jin daɗi. Yayinda shikuwa Ramadan dake zaune, ya tankwashe k’afafu Kallon Jannart din yayi, cikin dan sigar gajiya yace. “Aunty Jannart wallahi yunwa nakeji, tun breakfast din safe, sai wani dan biscuit da naci, abamu abinci please.” Murmushi Jannart din tayi, kana cikin sakin fuska tace. “Sorry akwai abinci zakuje dining ko kuma akawo muku abincin nan.” “Kai Anya kuwa, gaskiya dai Jannart kawo mana shi nan muci, saboda dukanmu agajiye muke.” Mamy ta cab’i zancen domin itama kanta yunwa takeji. Jannart kuwa kaita jinjina tare da cewa. “To bari nakawo muku abincin nan.” Tana gama fad’an hakan kuwa, ta mik’e tsaye, tare da nufan dining table din, food flasks din da ta zuba abincin aciki ta d’auko, atsanake kuma ta shiga jere musu shi agabansu. Bayan ta kammala haka dinne kuma, ta d’auki plates tare da fara saving ko wannensu, had’add’iyar jollop rice and coleslaw din, ta zubawa Mamy, sai kuma pepper chicken onion soup din da ta zubashi acikin wani plate da ban. Kamar yanda ta zubawa Mamyn kuwa, haka ta sakawa su Ramadan da Riyyam ma, way’anda sukayi zaman dirshan. Saboda ma tunkafun su saka abincin abakinsu, kamshi duk ya cika musu hanci. Turawa kowannensu abincin agabansu tayi, yayinda na Mamy kuwa ta kai mata har gabanta. Tare da d’aukan cup ta zubawa kowannensu Shaka’n da ta had’a. Ramadan da Riyyam kuwa, tun a Loman farko da sukayi, duk suka lumshe idanunsu, saboda wani irin dadin abincin da sukaji, tun kafun su gama tauna abincin kuwa suka soma jijjiga kansu, cike da gamsuwa, Ramadan yace. “Masha Allah, nice taste gaskiya Aunty Jannart kin iya girki, ko daga aroma dinma kin biya.” “Sosai kuwa Aunty Jannart, gaskiya abincinki akwai dadi, wayyo Allah kaman kunnena zai tafi.” Cewar Riyyam-nsra daya cab’e zancen. Ba’iya Mamy dake dariya ba kuwa har Jannart saida tayi murmushi. Ahankali kuma ta mik’e tsaye, tare da sunkuyar da kanta k’asa cikin sanyi tace. “Mamy bari na koma d’aki.” Saurin Riko hannunta Mamy tayi, kana cikin kulawa tace. “A’a Jannart Ina kuma zaki, ki zauna mana muci abincin tare, ko wani abu zakiyi a dakin?” “A’a.” Jannart din ta fad’a ahankali, tare da soma wasa da y’an yatsun hannunta. “to zauna kinji, kada kice zakiji kunyan mu, duka munzama daya.” Mamyn ta fada mata cikin kulawa. Jin hakanne kuma yasa ta zama, tare da bud’e food flask din Fan cake din, ta soma kokarin saka Musu acikin plate. Ramadan da Riyyam kuwa tuni suke ta zuba santi akan abincin. Wanda hakan yasa, Mamy daukan pillow ta saka musu, amatsayin waiji, sabida yanda suka cikasu da surutu. Acan compound din gidan kuwa, Abba da Rayyern dinne suka shigo, atare kasancewar su sai yanzu ne suke dawowa daga masallaci, saboda Koda aka Idar da sallah basu bar masallacin da wuri ba. Dab da zasu k’arasa jikin kofar falonne kuma, Rayyern yaga Abba na kokarin wucewa gaba. “Abba Ina kuma zaka?” Rayyern ya tambaya, da dan mamaki. Hakan ne kuwa yasaka Abban sakin murmushi, kana cikin kulawa yace. “K’ofar baya zanbi Rayyern”. Da sauri yace. “Meyasa?”. Yana mai ci gaba da tafiya yace. “Sabida surkata daga yau ma tacan zanna shiga da fita.” Fuska Rayyern din ya kwab’e, kamar zaice wani abu kuma saiya fasa, Yayinda Abba kuwa kaitsaye ya nufi hanyar da zata sadashi da kofar falonsa na baya. Rayyern kuwa fuskarsa ad’an tsuke yake mgnar zuci. “Ba ga irin ta nanba kuma kanku takura zata zame muku”. Ya ƙare mgnar yana tura kofar falon ya shiga, bakinsa d’auke da sallama. Jin sautin muryarsa ne kuma, yasa Mamy dasu Ramadan d’agowa suka kalleshi, tare kuma da amsa masa sallaman nasa. Idanunsa ya d’an zuba musu, musamman Ramadan da Riyyam, wanda yaga sun maida gaba daya hankalinsu wajen cin abinci, musamman ma Ramadan wanda ya ritsa pepper chicken, babu abunda kakeji atsakaninsu sai kat-kat k’aran spoons. Idanunsa ya d’an lumshe, tare kuma dasa hannunsa ya dafe cikinsa, dan ƴar yunwar da yake ji. buɗe idanun nasa da zaiyine kuma ya sauk’e ganinsa akan Mamy, wacce ta d’an zuba masa ido. Idonshi ya kauda tare kuma da karyar da wuyansa gefe. yanayin yanda Mamyn taga yasa hannayensa akan lafaffen cikinsa ne, kuma yasa ta gyara zamanta, kana cikin tausasa murya tace. “Kwata kwata bakason cin abinci Rayyern, kana son barin kanka da yunwa bana son hakan Kai kullum rayuwarka ta ƙare a cimar zaki, duda kasan matsalar da ke damunta, da anyi mgn sai kace. Ba zaƙine matsalar ciwon kaba. Zo kaci abinci kaji, gashi nan da d’uminsa kaci tun kafun ya huce, saboda nasan bakason cin abinci mai sanyi.” D’an kwab’e fuskarsa yayi, had’e da kawar da kansa gefe. Yayinda Ramadan dake ta cin nama kuwa ya d’ago da kansa ya kalli Hamman nasa, kana cikin santin abincin yace. “Hamma Rayyern abinci yayi dadi, ka gwada ci kaji pepper chicken dinnan kuwa, badai dadi ba.” Ya k’are maganar yana me yagan cinyar Kazan yasa abakinsa. Riyyam-nsra kuwa, juyawa da kallonsa yayi ga Jannart, wanda take zubawa Mamy juice na pineapple and Orange din da tayi, kanta ak’asa yake, domin tun shigowar Rayyern din bata ma d’ago kanta ba. “Nasara miki Aunty Jannart, wallahi kin iya dafa abinci sosai, tunda na shigo Nigeria banci fancake mai dadin naki ba, please kullum kina yi manashi kinji..” ya k’are maganar yana me rausayar da kansa gefe, alaman rok’o. Jannart kuwa da har yanzu kanta ke k’asa murmushi tayi, batare kuma da tace komai ba, ta zuba musu shaka a cup shida Ramadan. Mamy kuwa Rayyern dake tsaye yana Kallon wani waje daban ta kalla, still kuma cikin kulawa tace. “Babana zokaci abinci kaji, ka daina zama da yunwa.” Kansa ya d’an girgiza alaman “A’a.” Batare kuma daya ce komai ba, ya zagaya ta gefensu, kaitsaye ya nufi hanyar steps din da zai kaishi zuwa sama, ko kusa kuwa bai kalli inda Jannart take ba, impact baisan da cewar tana acikin falon ba. Mamy kuwa da kallo ta bisa, harya soma haurawa saman stairs dinne kuma ya Dan tsaya, tare kuma da juyowa ya kalli Mamyn nasa yace. “Mamy Abba fa ya shigo, yana side d’insa.” Kai Mamyn ta jinjina, Yayinda shikuwa Rayyern din kaitsaye ya haura sama. Jannart kuwa har dai zuwa yanzu ta kasa d’ago kanta, saidai jin alaman tafiyarsa yasa ta sauk’e b’oyayyar Ajiyar zuciya. Mamy kuwa food flask din abincin ta d’auka, bayan ta mik’e tsaye ne kuma tace. “Barin kaiwa Abbanku nasa abincin.” Bayan ta wuce sashin Abban ne kuma, Jannart din ta d’an gyara zamanta, tare da d’ago kanta, ta kalli babban tv’n dake cikin falon, inda taga tv channel dinsu, wato Arewa24 suna haska film din, Nisan Kwana. D’an maida hankalinta ga tv’n tayi, Yayinda su Ramadan kuwa har yanzu cin abincin nasu yaki k’arewa, santi kawai sukeyi, shakan da ta had’a kuwa tas suka shanye shi. Acan b’angaren Rayyern kuwa yana shiga cikin falon nasu, jacket din dake saman rigarsa ya cire, tare kuma da karasawa gaban fridge dinsa, bud’e murfin fridge din yayi. Hade da d’auko babban kwalban chocolate d’insa, wanda saboda tsabar sanyi harya fara daskarewa. Murfin kwalban ya b’alle, tun kafun ya zauna kuwa ya saka spoon acikin kwalban, tare da d’ebo chocolate din ya soma sha. Idanunsa ya lumshe, alokacin da yaji zakin chocolate din na mamaye bakinsa. Cikin nutsuwa kuma ya zauna akan daya daga cikin kujerun falon, bayan ya daura kafafunsa akan rug ne kuma ya ci gaba da Shan chocolate d’insa. Yana girgiza k’afa alaman yana enjoying mood dinnasa. Mamy kuwa Koda ta isa part din Abban, zaune ta sameshi a falon, ganinta ne kuma yasa Abban sakin murmushi. Kana cikin sakin fuska yace. “Banyi tunanin zuwanki yanzu ba ai, naga kaman yaran naki sun rik’eki da zance saboda daga nanma inajin tashin maganganunku.” Murmushin Mamyn tayi, adaidai lokacin da take k’arasowa gabansa ta durk’usa, kana muryarta atausashe tace. “Barka da dawowa.” “Yauwa, kuma sannunku da dawowa, fatan kunyi sayyaya lafiya?” “Lafiya lau Alhamdulillah, munsayo duk wasu abu da suka dace gacan kayan ma acikin falo, ko kuncesu ba mu yi ba.” Mamy ta amsa tana me kokarin zuba masa fried rice acikin plate. Abban kuwa Kai ya jinjina cike da gamsuwa, kuma yace. “To Allah ya Amfana.” “Ameen.” Mamyn ta amsa tana me ajiye masa plate din abincin agabansa, hade kuma da zuba masa juice, and fancake. Juice din Abban ya d’auka ya d’an kurb’a, cikin rashin son tauyeta kuma yace. “Kije ki gama da yarannaki ko, ni Idan yaso kyaji dani anjima.” “To.” Mamy tace tana murmushi, kana kuma ta mik’e ta fice daga Cikin falon. Koda ta dawo falon,harsu Ramadan sun kammala cin abincin. Inda Riyyam da kansa ya tartare wajen,. Tare dakai plates din da suka b’ata kitchine. Mamy kuwa zama tayi tare da jawo kayyyakin da suka sayo. “Jannart zokiga kayayyakin da muka sayo.” Mamyn ta fad’a tana me bubbud’e kayan. Inda ta fara ciro wasu tsala tsalan laces, da kuma atamfofi masu kyau, Hadi da materials da shadda laces. Jannart kuwa ganin yanda kayan suke da kyau sosai ne yasakata sakin murmushi, tare da cigaba da Kallon kayayyakin da Mamyn ke fitowa dasu. Bayan Mamyn ta faka su laces din agefe ne kuma, ta soma ciro had’add’un Turkish, and Dubai abayas and kimonos, masu kyau da tsadar gaske, kasancewar kuma abayas din irin new design dinnan ne yasa suka dauki hankalin Jannart. Mamy kuwa sauran shoes bag and vails, da kuma sauran abubuwan da suka sayo duk ta nunawa Jannart, kana cikin kulawa kuma tace. “Jannart ga kayayyakin naki, Allah yasa sunyi miki.” Murmushi Jannart din tayi, tare da d’an sunkuyar da Kanta, tana kallon datsassun abayas masu masifar kyau da laces din cikin sanyin murya kuma tace. “Komai yayi, nagode sosai Mamy Allah Ya saka da al'khairi.” “Ameen Summa Ameen Jannart, ba komai ai yiwa kaine.” Mamy ta amsa, tana me zaro wayarta, inda ta dannawa number’n, tailor din da ta amince da k’warewar sa kira. Bugu biyu kuwa tailorn ya d’auka, bayan sun gaisane kuma Mamy ta shaida masa cewar tanason ganinsa. Kasancewar yasan inda Naira take ne kuma, yasa take yace. “Toh Hajjajo. Ganinan zuwa.” Kashe wayan Mamy tayi, tare da Kallon Jannart cikin kulawa tace. “Yauwa Jannart wani irin dinkuna kikeson ayi miki, kinsan ku y’an matan zamanin nan yanzu baku cika son riga da zani ba.” Sadd’a kai k’asa Jannart din tayi, ladabce tace. “Ni Mamy komai akayi ma inasawa.” Murmushin Mamyn tayi tare da cewa. “Shikenan To bari tailan yazo.” Nan dai suka shiga d’an tab’a hira, Yayinda Riyyam-nsra da Ramadan keta jan Jannart din da hira. Suna nan azaune kuwa, cikin abunda bai wuce 15mn ba saiga tailorn yazo. Bayan sun gaisane kuma Mamy ta basa, k’atuwar ledan da ta Ware kayayyakin dinkin aciki, kana cikin sakin fuska tace. “Fahad ga y’atanan dan Allah kayi mata dinkuna masu kyau, way’anda zasu sake fito da ita sosai, sannan kuma akan kari muke buk’atar kayan.” Murmushi Tailan da Mamyn ta kira da Fahad yayi, kana Cikin bata girma yace. “Insha Allahu Hajiya za’ayi mata dinki dai-dai da zamani, kafun nan da sati biyu kuma zaku samu dinkin Insha Allah.” “Yauwa to Allah yasa, yanzu za’a baka size dinta ne, ko zaka gwada ta?” Mamyn ta fad’a tana me Kallon Jannart da kanta ke sunkuye. Kanshi ya ɗago ya ɗan kalli Jannart kana yace. “A’a basai na gwada taba, ai naganta kuma Insha Allah zanyi mata komai yanda ya dace.” Fahad din ya kare mgnar yana sake harhad’a kayan waje daya. Mamy kuwa kaita jinjina cike da gamsuwa tace. “To nawa ne kudin dinkin naka.” D’anjim Fahad din yayi, saboda shi kansa baisan nawa zaice ba, kasancewar kayan suna da yawa, dole sai ya nutsu ayi total tukunna. Fahimtar hakanne kuma yasa Mamy mik’ewa tsaye, tare da cewa. “Kad’an jirani inazuwa.” Kaitsaye sama ta haura, tana shiga cikin falon saman kuwa ta hango Rayyern zaune, ya daura kafarsa daya kan d’aya, Yayinda idanunsa kuwa ke lumshe, sai kuma goran swan dake rike a hannunsa. “Rayyern.” Mamy ta kira sunansa. Jin sautin muryar Mamynnasa ne kuma yasashi bude idanunsa. Tare da gyara xamansa yace “Mamy.” “Na’am tunanin mekakeyi?” Mamyn ta tambaya cike da kulawa. Kansa ya dan juya, kana cikin sanyi yace. “Babu komai Mamy, kawai dai nagaji ne.” “Da kyau. dama kudin dinki nazo karb’a awajenka, yanzu na kira taila kuma yazo, zai tafi da kayayyakin da muka sayo zaije ya dinkosu.” Mamyn ta fad’a tana me tsaresa da idanu. Wanda hakanne kuma yasashi shagwab’e fuska, tare da karyar da wuyansa gefe, kana akasalance yace. “Eyyah Mamy ai duk kun kwashemin y’an kud’ad’ena, kuma fa bana da wani kudi sosai, sannan ba atm dina yana hannunku ba naga shima yadda kuka yasheni kamar ba gobe.” Murmushi Mamy tayi, saboda tasan maganar cewa ma bashi da kudi ba gaskiya bane. Sai dai al'adarsa ce bai cika son almobazaranci ba, yana fadin hakanne kawai saboda kaucewa mgnar da suke ta lika mishi “Cash mukeso yanzu ba wai transfer ko wani abuba, tailor ne yazo, ko atm card din kakeso mu bashi yaje ya cire?” Cewar Mamyn. Rayyern kuwa da sauri ya kalleta tare da cewa. “Atm card na din zaku bawa wani, uhumm lallai Mamy abun ya magaga”. shi bawai kudin bane bayason bayarwa, a'a kawai dai shi ayanda aka lika masa auren ne baiso ba, saboda dama yasan dolene sai antakurasa akan hakan. Ita kuwa Mamy ido kawai ta zuba mishi. Mik’ewa tsaye yayi, tare da nufan d’akinsa, kaitsaye gefen bedside drawernsa ya nufa, Koda ya ya karasa bud’e drawern yayi ya d’auko, bandir din kudi, Rafa daya inda kuma kowani Rafa daya 50k ne. Juyowa yayi ya dawo falon, tare da damk’awa Mamyn kudin. Cikin shagwab’a da kuma turo baki yace. “Mamy gashi yanzu a barni in huta ko. Kuma a kamo min ATM na kin san Ramadan ba mutuncine dashi ba, in ya samu kudi.” Karb’an kudin Mamy tayi, batare kuma da ta sake ce masa komai ba, ta juya ta fice daga cikin dakin. Koda ta sauko kasa, duka 50k din ta bawa Fahad. Da ya tashi tafiya ne kuma ta had’ashi da Hadi ya kaisa har zuwa babban shagonsa. Sauran kayan da suka rage din kuwa, Mamyn da kanta ta Taya Jannart suka shigar dashi, can cikin bedroom din Jannart din. Cikin kulawa kuma haka Mamyn ta Taya ta suka shirya duka sauran kayan acikin wardrobe, kayan shafa kuwa anan kan dressing mirror Jannart din ta jere su. Bayan sun kammala komai ne kuma, suka sake dawowa nan cikin main falon. Zama sukayi inda Riyyam da Ramadan kuwa suka shiga sana’arsu ta buga game, ganin yanda Game din ke dadi ne kuma yasa, Jannart maida gaba daya hankalinta garesu. Mamy kuwa kallonsu take fuskarta d’auke da yalwataccen murmushi, saidai kuma ganin yanda hankalinsu duk ya tafi akan game dinne yasa, ta mik’ewa. Anutse ta nufi sashin Abba. Ahankali ta tura kofar dakin ta shiga, bakinta dauke da sallama. Abba dake rike da wani littafi na Tafsir, ne ya amsa mata sallaman tare da d’ago kansa ya kalleta. Itakuwa Mamy fuskarta dauke da murmushi ta k’arasa shigowa cikin falon, cikin muryar dake nuna tautasawa tace. “Allah yasa bankatseka daga abunda kakeyi ba.” Murmushi Abban yayi, cikin fadada fara’ar dake kan fuskarsa kuwa yace. “Sam baki katseni ba, kamar kinsan cewar kuma dama ina nemanki.” Abban ya fad’a yana me jawo wata leda dake gefensa. Mamy kuwa k’arasowa inda yake zaunen tayi, tare da durkusawa ta zauna agabansa. Abba kuwa Ledan dake hannunsa ya mik’a mata, atausashe yace. “Waya ce wannan d’azu na sayowa Jannart ita, ki kai mata, duk na sha’afa shiyasa d’azu da kika shigo ban baki ba.” Murmushi ne ya bayyana akan fuskar Mamy, cikin farinciki kuma tace. “Kai Masha Allah, amma gaskiya Jannart zataji dadin hakan, Allah ya kara bud’i.” Mamy ta fad’a tana amsar ledan. “Ameen.” Abban ya amsa, Yayinda ita kuwa Mamy ta mik’e, tana fad’in. “Bari nakai mata wayar na dawo.” Abban kuwa Kai ya jinjina alaman “To.” Haka Mamy ta fito daga sashin Abban fuskarta d’auke da murmushi, ta karaso nasu sashin. Har yanzun kuwa su Jannart na zaune. Akusa da Jannart din Mamyn ta zauna, kana cikin tausasawa tace. “Jannart ga sak’o inji Abbanku.” Jin hakanne kuma yasa Jannart, d’ago Kai ta kalleta, tare kuma dasa hannayen ta bibbbiyu ta karb’i ledan, da Mamyn ke mik’o mata. Ahankali ta warware ledan, tare dasa hannunta ta zaro kwalin dake cikin ledan. Idanunta ta d’an zaro waje, saboda Ganin kwalin waya da tayi, kirar Samsung Galaxy S21 ultra. “Wow Samsung galaxy S21 ultra, gaskiya Abba yanaji dake Aunty Jannart.” Riyyam-nsra ya fad’a, Cikin nuna jin d’adinsa. Jannart din kuwa, itama tsananin farinciki ne ya bayyana akan fuskarta, wanda saboda jin dadin kyautan da tayi ne kuma yasa, har hakwaranta suka bayyana alokacin da take murmushi. Cikin tsananin jin dadi, da kuma nuna yaba kyautar da Abban yayi mata tace. “Nagode sosai Mamy Allah ya kara arziki, ya kuma kara rufa asiri, Allah ya jik’an magabata.” “Ameen Ameen Jannart, ba komai ai duk yiwa kaine, yanzu ke tamuce komai mukayi miki basai kinyi mana godiya ba.” Mamy ta fad’a ciki kulawa. Jannart kuwa rungume wayartata tayi, cikin jin dadi da kuma duk’ar dakai tace. “Mamy nagode sosai, kuma inason yiwa Abba godiya.” “Bakomai Jannart, taso muje to sainayi miki iso zuwa wajennasa ko.” Cewar Mamy tana me mik’ewa tsaye. Ganin hakanne kuma yasa Jannart itama mik’ewa tsaye, tabi bayan Mamyn, Yayinda tabar wayar nata awajen Ramadan, wanda tuni harya cirota ya kunna, domin shikansa wayar tayi masa kyau. Mamy kuwa ahankali ta murd’a handle din kofar falon Abban, tare dasa kanta ciki, hakanne kuma yasa Jannart dake biye da ita, itama ta shiga bakinta dauke da sallama. Abba dake zaune kuwa, ganinsu ne yasashi fad’ad’a fari’arsa, cikin sakin fuska yace. “A’a Jannart.” Murmushi Jannart din tayi, tare da k’arasowa dan nesa da Abban, ta durk’usa tare da zube guiwowinta ak’asa, kanta ta duk’ar k’asa, cikin muryar dake nuna girmamawarta agaresa tace. “Abba naga waya, nagode sosai, Allah ya kara budi da arziki, ya jikan magabata.” “Ameen summa Ameen Jannart, idan kina buk’atar wani abu ki sanarwa Mamynku, kinji kada kiji nauyi ko kunyarmu, muba iya surukanki bane kawai mu matsayin iyaye muke a gareku.” Abban ya amsa, yana murmushi. Itama Jannart din murmushi tayi, tare da mik’ewa cikin sakin fuska, ta fice daga cikin dakin. Direct falo ta dawo, zama tayi akan sofa, tare da karb’an wayan nata ta soma dud dubawa. Sosai wayar tayi mata kyau, musamman da colourn wayan ya kasance bak’i. Hira suka dan tab’a dasu Ramadan, din kafun daga bisani ta tashi ta shiga ciki. Kasancewar tana danjin gajiya ajikinta ne kuma yasa, kaitsaye toilet ta wuce tayi wanka. Bayan ta fito ne kuma ta shafa, daya daga cikin mayukan da Mamy ta seyo mata, tare da binjikinta da Body spray mai dadin kamshi. Direct wardrobe dinta ta bud’e, daya daga cikin dogin rigunan da Mamyn suka sayo mata ta saka ajikinta, kamar kuwa tun can dominta akayi rigar, saboda yanda rigar ta zauna mata d’as ajiki. Dai-dai lokacin kuwa aka soma kiraye kirayen sallan la’asar, kasancewar kuma tayi alwala tun acikin toilet shiyasa kawai hijab dinta ta zura tare da tada sallan, bayan ta idar ne kuma ta kwanta. Acan cikin gidan kuwa Rayyern tunda ya shiga daki baifito ba, sai yanzu da yaje yayi sallan la’asar, still kuma sake dawowa gidan yayi, tare da komawa daki yayi kwanciyarsa, kasancewar yau din weekend ne shiyasa yakeson morewa hutunsa. Su Ramadan kuwa Koda sukayi sallan la’asar, cikin gari suka kutsa shida Riyyam. Haka dai sukayi wunin wannan ranar. Mamy na mai jan Jannart a jiki sosai, ba laifi kuma ta ɗan sake. Washegari Acan gidan Alhaji Idi Sale Dakata kuwa, tashin hankali kam sun shigesa k’arara sun wuni sun kwana cikinsa, musamman awajen Alhaji Idi Sale Dakata, dako zaman kirki ya kasa yi, hankalinsa amatukar tashe yake, badon komai ba kuwa, face sanin da yayi cewar, b’acewar Jannart babban tashin hankalinsu ne, haka kuma kaman wani kalubale ne dake fuskantarsu, wanda ba zasu tab’a iya tsaidashi ba kwana yayi baiyi bacciba a wannan daren. Mom kuwa tayi hawaye har saida idanunta suka bushe, gaba daya ta shiga damuwar rashin Ganin Jannart din, Yayinda duk wani zarginta ta d’aurashi akan Junaid, saboda sanin da tayi cewa, ba k’aramin aikinsa bane sace Jannart din. Abdull ma gaba daya haka yayi wuni jiya ya kwana yau kuwa tun da safe ya gayawa Yah Azeez abin da ake ciki. Abinda yayi masifar tada hankalin Azeez kenan. saboda b’atan ƙanaartasa ya daki zuciyarsa sosai. Haka kuma yau ɗin ma gari na wayewa Alhaji Idi Sale Dakata ya fita, da kansa ya dinga zaga gari waiko zai samu wani labari amma Ina. Daga karshe dai haka ya dawo gida zuciyarsa duk ba dadi. Har dare kuwa babu wani labari akan Jannart din. Yayinda Barrister Kabir kuwa ya buwayesu da zurya da tashin hankali. Acan gidansu Rayyern kuwa ana idar da sallan isha'i Ramadan da Riyyam suke dawowa gida. Mamy kuwa bayan ta kammala dinner, har d’aki ta kaiwa Jannart nata zaune ta sameta bisa sallaya tasa hannunta duka biyu ta tallabe h...! By *GARKUWAR FULANI* 11/16/21, 9:10 PM - Auntyna: Habarta tana lallatsa wayarta. Cikin sauri ta ɗago kanta jin motsin Mamy. Ita kuwa Mamy ajiye mata tray'n tayi gefenta tare da cewa. “Ki ajeyi wayarnan haka, kizo kici abinci. Ga tea kisha da zafinsa mgnin wannan sanyin da akeyi mana”. Cikin girmamawa tace. “Toh Mamy sannu ngd”. Kai ta jinjina kana juya ta fita. Kasancewar kuma yanayin garin ana busa sanyi mai masifar ratsa jikine, yasa su Mamyn ma basu wani jima afalon ba, suna kammala diner din, kowannensu ya wuce dakinsa. Rayyern kuwa dama ko saukowa k’asan baiyi ba, abincinsa ma sai Mamy ne tasa Riyyam ya Kai masa daga nan ya zauna gefenshi yanata zuba mishi surutu. Nan ma baiwani ci sosai ba sabida ya rigada yaci Chocolate ɗinsa shi yasa Riyyam din ya fita dashi. Duk da cewar yanajin bacci kuwa, bai kwanta ba harsaida ya motsa jikinsa, na kusan tsaeon 1 hour kafun ya kwanta. Cikin yan mintuna kadan kuwa bacci ya daukesa, saboda duk garin ya dauki sanyi sosai. Acan b’angaren Jannart ma, da wuri ta kwanta, tare da shigewa cikin lallausan blanket dinta, tana rik’e da wayarta kuwa bacci ya dauke ta. Washegari. Kamar kullum kuma Koda yaushe, dukansu atare suka dawo daga sallan Asuba. Inda suna shigowa kuwa Mamy ta tarbesu da hadin Coffee dinta, mai dadi. Bayan sunsha ne kuma duk suka miƙe suka wuce sama dan sake kwanciya, Mamy kuwa kaitsaye kitchine ta wuce. Tare da soma shirye shiryen had’a musu breakfast. Tana cikin aikin nata ne kuma, Jannart ta fito zuwa main falon. Sanye take da Hijab ajikinta, Jin motsi acikin kitchine dinne kuma yasa ta, nufar kitchine din kaitsaye saboda tana da tabbacin cewa Mamy ne. Mamy kuwa dake tsaye, Jin alaman tafiyan mutum ne yasa ta Juyowa da sauri, dai-dai lokacin ne kuma Jannart din ta k’araso bakin kofar kitchine din riƙe da mug din coffee da Mamy ta kai mata. Murmushi Mamy tayi, tare da fadada fara’ar dake kan fuskarta, atausashe tace. “A'a Jannart da sanyin safiyar nan me kika fito yi?.” Kai Jannart din ta jinjina, cikin girmamawa kuwa tace. “Mamy aikin zamuyi.” “Da wannan sanyin, a jeki kwanta?” Mamyn ta fada tana murmushi. “A'a Mamy aiki da yawa ai bari na tayaki.” Jannart din ta fad’a tana me k’arasa shigowa cikin kitchine din. “A’a Jannart ki bar aikin nan ba damuwa, jekiyi kwanciyarki kinga ana sanyi, kuma yau dinma bawani aiki mai wahala zanyi ba, abinci mai sauki zan dafa.” Mamyn ta fada mata haka cikin kulawa. Hakanne kuma yasa Jannart din ta d’an langwabar da kai, murya asanyaye tace. “Dan Allah Mamy ki bari na tayaki, banajin bacci shiyasa.” Murmushi Mamyn tayi, Ganin kuma Jannart din ta dage ne yasa ta, matsawa gefe tare da cewa. “To ga Irish patatoes nan ki fere, ni bari na k’arasa had’a wannan farfesun, Idan kika gama saiki soya mana chips ko.” Kai Jannart din ta jinjina, alaman to, Cikin nutsuwa kuma ta d’auki abun fere dankalin ta somayi. Cikin abunda bai wuce mintuna kad’an ba kuwa ta kammala, da kanta ta kunna gas, tare da soma soya chips din, suna dan hira da Mamy harta gama. Wanda zuwa lokacin tuni Mamy ta gama had’a ferfesun, harta fara soya kidney sauce din da za’aci chips din dashi. Ganin hakane kuma yasa Jannart, had’a musu had’adden sandwich, sai kuma green apple juice wanda acikin mintuna 15 kwata kwata ta kammala had’a shi. Sosai Mamy taji wani irin farinciki ya cika mata zuciya, musamman saboda yanda taga Jannart din na taimaka mata da ayyuka batare da ganda ba, aikin da zatayi acikin 2hour sai gashi, da taimakon Jannart sunyi shi, acikin awa daya da yan mintuna. Bayan sun kammala had’a breakfast dinne kuma, Jannart da kanta ta kwashe abincin ta jeresu akan dining table, Yayinda Mamy kuwa ta kwashi food flask din da aka sawa Abba abincin aciki Ta kai masa zuwa sashinsa, sai kuma nasu Baba Maud’o, wanda sai gari yayi haske za’a Kai musu. Duk wani abu da suka b’ata kuwa saida Jannart din ta wanke, bayan ta gama kimtsa komai ne kuma Mamy ta kalleta, murya atausashe tace. “Allah Ya miki albarka Jannart, yanzu kije kiyi wanka saiki zo muyi breakfast ko.” “To Mamy.” Jannart din ta amsa, kana anutse ta juya ta nufi part dinta. Koda ta shiga cikin bedroom dinta, kayan dake jikinta ta cire, wani sabon towel ta daura, kaitsaye kuma ta shige Bathroom tayi wanka da ruwa mai ɗan karen ɗumi sabida yanayin ciwonta yafi tashi a irin lokutan sanyin haka. Koda ta fito feshe jikinta tayi da turare mai sanyin kamshi, bayan ta murzawa jikinta mai ne kuma, ta shafawa fuskarta powder, sai kuma wani brown lipstick da ta gogashi sama sama akan labb’anta, dama kuma ba al’adarta bane yawan kwalliya. Wani dogon riga mai kaman Kimono ta zaro, tare da sakawa ajikinta, d’as rigan ya mata ajiki, kasancewarsa Maroon color kuma shiya kara bayyana kyau da hasken fatarta. Dogon gashinta ta tubke atsakiyar kanta, tare kuma da d’aukan mayafin rigar ta yafa akanta, wanda ya sauko harzuwa kan kirjinta. Alokacin da ta kalli madubi kuwa, murmushi tayi saboda ita kanta tasan tayi kyau. Agogo ta kalla, wanda yake nuna mata karfe Takwas harda wasu mintuna. Wasu lallausan takalma flat ta saka ak’afafunta, cikin yanayinta na nutsuwa kuma ta bud’e kofar dakin ta fice wayarta na rik’e a hannunta. Kaitsaye Falon Mamyn ta fito, fitowar nata kuwa yayi dai-dai da fitowar su Ramadan da Riyyam. Riyyam ne ya kalleta tare da k’arasowa, inda take Cikin sakin fuska yace. “Barka da safiya my kyakkyawar Aunty na, gaskiya Hamma Rayyern yayi dace, Yah Allah Nima kabani kyakkyawa mata.” Lallausan murmushi ta sakar masa, tare da yin k’asa da kanta, cikin dakekkiyar murya tace. “Barka da safiya Tiktoker Riyyam.” Dariya Riyyam din yayi, Yayinda Ramadan da sai yanzu yake k’arasowa, shima fadada fara’ar dake kan fuskarsa yayi, cikin kulawa yace. “Barka da safiya Aunty Jannart fatan kin tashi lafiya.” D’agowa tayi fuskarta dauke da murmushi ta kalli Ramadan din, kamar yanda yayi mata magana a mutunce kuwa haka itama ta mayar masa. Dai-dai lokacin kuwa Mamy ta fito daga sashin Abba. Riyyam kuwa Wayarsa ya zaro, tare da Kallon Jannart din, cikin kulawa yace. “Hamma Ramadan Aunty Jannart kuzo na d’aga mana selfie, Mamy kema ki shigo.” Murmushi duk sukayi, Mamy kuwa Kanta ta girgiza, fuskarta dauke da dariya tace. “A’a nikam kudai kuyi selfien ku.” Tsayuwa sukayi inda suka saka, Jannart din atsakiyarsu, Riyyam din kuwa shiya d’aga musu wayar yayi musu selfie, har kala uku. Bayan sun gama ne kuma Mamy tace. “To saiku zo muyi breakfast ko.” Kai suka jinjina dukansu, tare da karasawa dining table din suka zazzauna, Jannart da kanta tayi saving nasu. Bayan sun fara cin abincinne kuma, Riyyam-nsra ya ciro Wayarsa tare, da turawa Mamynsa hotunansu da sukayi yanzun, Ganin Mammyn bata online ne kuma yasa shi danna voice, batare kuma daya gama cinye abincin dake bakinsa ba yace “Good morning Mammyna, ga amaryar Hamma Rayyern dina kiganta, she’s so cute Mammy kisa mata al'barka, kiyi musu addu'a'n zaman lafiya da samun yan tagwayen yara.” Yana gama fadin haka yayi sending voice din, tare da ajiye wayartasa ya cigaba da cin abinci. Mamy da Ramadan kuwa murmushi kawai sukayi, saboda sun San yanda Riyyam yake matukar kaunar mahaifiyarsa sun fahimci duk motsinshi sai ya sanar mata. Jannart kuwa jin abunda Riyyam din ya fad’ane yasa ta sunkuyar da Kanta k’asa, acikin zuciyarta kuwa ta maimaita abunda Riyyam din ya fad’a. “Amaryar Hamma Rayyern kiyi musu addu'a'n samun yan tagwaye.” Ya tabbata kenan cewa, Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara ne mijinta. Saboda shine kad’ai Rayyern din da tasani acikin gidan, shi dinne kuma wanda suke cewa Hamma Rayyern shine kuma mutumin da baimin mgn in na gaidashi ma bai amsawa ko yaushe fuskarshi kamar ta Yah Junaid. Share duk wani tunanin dake zuciyar nata tayi, tare da ci gaba da tsakalan abincinta tana ci. Mamy kuwa ganin Rayyern baisauko ba, yasa tayin tunanin ko bacci yakeyi, shiyasa bata tura ankirasa ba. Atsanake haka suka kammala breakfast din, dukansu kuma cikin falon suka dawo suka zauna. Inda Riyyam-nsra keta basu labarai kala-kala, wanda duk mafi yawansu akan TIKTOK ne. Acan b’angaren Abba kuwa yana kammala yin breakfast d’insa, ya kimtsa tare da bud’e kofar falon nasa ta bangaren baya ya fice, hannunsa rike da key din mota, saboda akwai inda zasuje da Baba Maud’o. Fitowarsa compound din gidan kuwa, yayi dai-dai da shigowar motar Barrister Kabir. Ganin motar Barrister Kabir dinne kuma, yasa Abba sakin murmushi, tare da dan tsayawa. Barrister Kabir kuwa yana gama dai-dai-ta parking din motar ya bud’e murfin ya fito, Fuskarsa dauke da murmushi. Karasowa yayi tare da bawa Abban Hannu suka gaisa. Cikin sakin fuska Abban yace. “Barrister ashe kana tafe, sannu da zuwa, mu isa daga ciki.” Kai Barrister Kabir ya jinjina, tare da cewa. “To bari na gaisa da Baba Maud’o.” Ya k’are maganan yana me mik’awa Baba Maud’o hannu sukayi musabaha. Bayan sun gaisa da Baba Maud’on ne kuma Abba Yayi masa jagora zuwa cikin gidan. Ta babban kofar falon kuwa suka shiga, wanda dai-dai lokacin kuwa su Jannart duk suna zaune akan sofa, ita dasu Ramadan. Da Sallama abakinsu suka kutsa Kai Cikin falon. Jin sautin muryar Barrister Kabir ne kuma yasa Jannart saurin d’ago kanta. Ganinsa dinne kuma yasa Murmushin jin dadi bayyana kan fuskarta. Shima Barrister Kabir din murmushi yayi, tare da karasowa cikin falon ya zauna. Mamy kuwa da murmushi akan Fuskarta tace. “Barrister sannu da zuwa”. Cikin jin daɗi ganin yadda Jannart ta dan sake a cikinsu yace. “Barka dai Hajia ya bakuwarku?". Murmushi Mamy ta ɗanyi tare da cewa. “A'a ai mu bamu da bakuwa, mu duk nan yan gidane”. Murmushi sukayi baki ɗayansu. Ita kuwa Mamy juyowa tayi ta kalli Jannart daketa murmushi tace. “Jannart kawo masa ruwa ko.” Mik’ewa Jannart din tayi, Tana murmushi, taje ta kawo masa ruwa da kuma ragowan drinks din da ta had’a, harma da sandwich din. “Abbana sannu da zuwa.” Ta fad’a cikin tsananin farin cikin da ta samu kanta aciki, tare kuma da ajiye masa dan tray din da ta Hado ruwan agabansa. “Yauwa Jannart sannu.” Barrister Kabir din ya amsa yana murmushi, tare da juyawa suka gaisa da Mamy. Ramadan da Riyyam ne kuma suka gaidashi, fuska asake ya amsa musu. Jannart kuwa sabida tsananin jin dadin ganinsa, dan matsowa kusa dashi tayi, tare da manna kanta jinin hannun kujerar da yake zaune a kai, cikin yanayin rauni tace. “Abba Ina kwana.” Murmushi Barrister Kabir din, yayi cikin jin dadin yanda ya ganta yace. “Lafiya k’alau Jannatuwa, ya kwanan bak’unta.” Kanta tad’an sunkuyar kasa, fuskarta dauke da dan murmushi tace. “Alhamdulillah Abba, yasu Aunty Dijat Hafeez,da Hafeeza”. “Alhamdulillah suna lfy”. Ya bata amsa yana kallonta. Cikin nitsuwa tace. “Ayya Abba da kazo min da Hafeeza.” Murmushi Barrister Kabir din yayi, tare da dubanta yace. “Uhummm Jannart kenan, waya gaya miki yanzu, bayanni akwai wanda zai na kawo miki ziyara.” Fuskarta ta dan shagwabe, cikin sanyi tace. “Ayya Abba yanzu har Aunty Dijat dasu Hafeez babu mai zuwa, ba wanda zaizo wajena kenan.” Kai Abbansu Rayyern ya jinjina tare da cewa. “Shima ai zamu hanashi zuwa sai naga kin saki jikinki kin dena zama kina tagumi da zubda hawaye”. Da sauri tace. “Abba na dena”. Yar dariya sukayi kana Barrister Kabir yace. “Ato kin dai ji kam ko”. Turo dan karamin bakinta gaba tayi, wanda hakan yasa Mamy, Ramadan da kuma Riyyam duk sukayi murmushi. Adai-dai lokacin kuwa Rayyern wanda fitowarsa daga part d’insa kenan, ya soma saukowa daga kan steps din, cikin shigar wani lallausan yadi mai kalan mobile blue mai masifar taushi da sheki wanda akayi masa dinkin half jamfa da kuma, wando pencil, sosai kayan sukayi masa masifar kyau yanayin kalarsu ya kara hasko farar fatarshi ta fito ras, Hular damanga farace a amsa mai ratsin Nobel blue ɗin. Yayinda kwantacciyar sajen dake kan fuskarsa ke zuba sheki har wani dauke ido yakeyi. Sai takalmin toms Noble blue dake kamarsa. Kamshi kawai yake zubawa, yanayin yanda yake takun nasa kuwa cikin dan sassarfa alamun sauri yakeyi. Yayi kyau matuk’a, Daddaɗan kamshi da kuma jin sautin takusa ne kuma yasa, duk suka kalli steps din. Dai-dai lokacin kuwa ya gama sauk’owa. Ganin Barriter Kabir da yayi ne kuma, yasa shi ɗan yamutsa muskarshi. “Kai wannan menne irin mutum ne mai masifar nacin tsiya mutun kamar maye!. Wannan jaraba har ina, toh yanzu kuma Meya kawoshi da sanyin safiyar nan, kamar mai binmu bashi.” Yayi mgnar zuci tare da kwaɓe fuska yana mai k’arasowa cikin falon. D’an rusunar da kanshi yayi, cikin naɗe murya can ƙasa yace. “Barka da zuwa Barrister.” “Yauwa Barka Dr. Rayyern.” Barrister Kabir din ya amsa masa, cikin sakin fuska. Rayyern din kuwa dan matsawa gefe yayi, tare da zama akan kujera dake gefen Ramadan. Ganin hakanne kuma yasa Abba kallonsa, cikin kulawa yace. “Rayyern fita zakayi ne.” “Eh Abba”. Ya bashi amsa a takaici. Cikin tsaresa da ido Abba yace. “Ina zakaje”. Ya ƙare tambayar da alamun son cikekken bayani ina zaije me kuma zaiyi. Hannunshi ya ɗan d’ago. Tare da saidashi kan wuyanshi. Ya ɗan shafa wuyanshi har zuwa kan ƙeyarsa kana a hankali yace. “Inason zanje company ne, saboda P.A yamin waya, wai akwai wani inji da ba’a gane kansa ba, like dai baya aikin daya dace kana Engineer bello yana can yana jirana shima.” Kai Abban ya jinjina, kana cikin gamsuwa yace. “To Allah Ya bada sa’a.” Da “Ameen.” Ya Amsa. Barrister Kabir kuwa, ledan dake hannunsa ya mik’awa Jannart dake zaune akasa, cikin kulawa yace. “Jannart ga waya nan na sayo miki, akwai new sim acikinsa, bayan number na kuma bansa miki numbern kowa ba, sannan kada ki fara amfani da laptop dinki yanzu, kina dai charging nasa amma kada ki yi using dashi,domin hakan zai taimaka wajen gujewa duk wani shaida.” Karb’an ledan da yake mik’o mata din tayi, cikin jin dadi tace. “Nagode sosai Abba Kabir Allah ya kara budi. Amma fa jiya Abba ma ya sayamin sabuwar waya.” Ta kare maganan tana meyi masa nuni, da Wayar dake hannunta. Barrister Kabir din kuwa murmushi, yayi cikin jin dadi yace. “Masha Allah waya tayi kyau sosai, Allah yasanya al'khairi ya kuma saka da alkhairin.” Da “Ameen.” Duk suka amsa, saidai banda Rayyern wanda ya kawar da kansa gefe yana kallon Riyyam-nsra daketa lallatsa woya ya kifa kai har kamar zai hade goshinsa da wayar haka yasa ya tsareshi da ido yana nazartarsa. Dan ko kasa inda take dinma bai kalla ba sai dai yana jin amon muryarta. Barrister Kabir kuwa Mikewa tsaye, yayi tare da Kallon Jannart din, cikin tausasa murya yace. “To Jannart ni zan wuce, dama sakon da nazo kawo miki kenan.” Murmushi Jannart din tayi, cikin sanyi tace. “Abba ka gaida gida, ka gaishemin da Aunty Dijat dasu Hafeeza.” “Zasuji Insha Allah.” Abban ya fad’a, tare da juyawa yayiwa Mamy sallama. A gaida gida Mamyn tayi masa, sannan suka fice shida Abba. Ganin hakanne kuma Yasa Rayyern ma mik’ewa tsaye. “Rayyern katsaya kayi breakfast tukun kafun ka fita, gacan abinci akan dining.” Cewar Mamy tana me kallonsa. Fuskarsa ya d’an ya mutsa, tare da Kallon agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa, adan kasalance yace. “Mamy banajin yunwa sosai, kuma Idan na tsaya break zan makara, saina dawo kawai ki ajiyemin lunch.” Ya k’are maganan yana me nufar hanyar fita daga falon. Wanda hakan yasa Mamy da Ramadan suka Bishi da kallo, Mamy kuwa har cikin ranta tana mamakin, yanda Rayyern din yake tafiyar da rayuwarsa, gaba daya sam cin abinci bai damesa ba sai dai wasu lokuta isasshen lokacin zaman cinnema yake rasawa, shiyasa idan ya tara yunwar tofa in ya samu ya ya zauna zaici da dama. Rayyern kuwa Koda ya fito compound din gidan, ya samu tuni harsu Abba da Baba Maud’o sun tafi, Yayinda shima Barrister Kabir Yayi nasa tafiyar. Motarsa ya shiga, Yayinda Hadi ya jasa suka fice daga Cikin gidan. Acan falo kuwa, har Rayyern din ya fice Jannart bata iya sake dago Kai ta kalleshi ba, saboda tun Kallon farko da tayi masa, taji zuciyarta na bugawa, wanda kuma batasan dalilin hakan ba. Bayan fitan nasa ne kuma ta d’ago kanta tare da Kallon Mamy, ad’an ladabce tace. “Mamy yau me zamu dafa da rana.” Murmushi Mamyn tayi, kana atausashe tace. “A’a Jannart yau kam kihuta, ina nan zanyi komai, basai kin wahalar da kanki ba wannan fa aiki nane!!!.” “Mamy ba wahalar da kai bane zanyi, na saba ko agida ma duk ranar da babu aiki Ina taya Momy duk wasu aikace-aikace gida, Dan Allah Mamy ki bari Ina tayaki ki dena cewa na bari.” Jannart din ta fad’a cikin tausasawa. Hakanne kuwa yasa Mamy jin sanyi acikin zuciyarta, saboda tasan Itakam tayi sa’ar suruka. “Shikenan Jannart babu damuwa, na baki wuk’a da nama ki dafa mana duk abunda kikeso.” Mamyn ta fad’a cikin sakin rai. Riyyam nsra kuwa, cikin dokin cin abincin Auntyn tasa yace. “Yauwa Aunty Jannart muje kitchine din, ni yau da kaina ma zantayaki aikin, amma mezaki dafa mana me dadi haka?” Murmushi Jannart din tayi, tare da cewa. “Muje zaka gani.” Yanayin yanda tayi maganan tana me mikewa tsaye ne, yasa Riyyam din rufa mata baya suka shiga kitchine. Shida kansa yayi mata wanke wanke, Yayinda ita kuwa tayi greetting kwawa, saboda abunda ta tsara zata dafa musu shine. Coconut rice, and onion sauce, sai kuma gas meat mai kayan kamshi, da salad cream, ab’angaren drinks kuma, Banana Milk shake zatayi musu. Anutse ta fara aikinta, Yayinda Riyyam keta yi mata hira, daga gefe guda kuwa yana tayata da y’an wasu ayyukan, kama daga kan yanke yanke zuwa yan kananun abubuwa masu sauk’i dai. Haka dai sukayi aikin cikin nutsuwa, almost 1hour kuwa ta kammala komai, tare da jeresu akan dining table. Gaba d’aya gidan kuwa haka ya gauraye da kamshin girkinta. Bayan sun kammala jere komai a dining table dinne kuma, ta kunna boner tare dasa turaren wuta mai dadin kamshi. Mamy kanta ta yaba da aikin Jannart din, bayan sunyi sallan azahar ne kuma, suka zo kan dining table din sukaci abincin. Saidai kuma Jannart din bata wani ci abincin sosai ba, ayanda Mamy ta fahimta kuwa shine, Jannart din irin Rayyern ce, kwata kwata basu dauki cin abinci serious ba sai dai tasan shi Rayyern in ya zaunawa abincin bai mishi da wasa ko dan yakan dade baici bane, ta lura ita kuma Jannart irin mutanen ne da zasuci kaɗan yanzu anjima su kuma cin kaɗan. Bayan sun kammala cin abincinne kuma suka dawo falo, hira suka Dan tab’a, lokacin da Ramadan da Riyyam suka fita yawo ne kuma, Jannart ta tashi ta koma side dinta, tana kwanciya afalonta kuwa bacci ya dauke ta. A can gidan Alhaji Idi Saleh Dakata kuwa. A gajiye ya dawo gida, daga Tashar Arewa 24 TV da yaje, yanzu ya samu MD da kansa ya mishi bayanin ɓacewar Jannart da kuma hukuma da suka shiga lamarin kana yasa gidajen Rediyo su cekinta su kuma ya bawa gidan tv nasu cekiyar gaggawa. Daga nan kuma asibitin Dr Lukman ya wuce inda anan sukayi tattaunawa mai yawa kana ya nufo gida. Da sauri Mom tabi bayanshi. Tana cewa. “Alhaji anji lbrin Jannart kuwa?”. Da sauri ta matsoshi ganin yadda ya dafe kanshi da hannaye bibbiyu yana mai jujjuya kanshi. Kana ya tafi lu alamun zai fadi. Cikin tsananin tashin hankali da kidima Mom ta saki ihu tare da isowa gareshi ta tallabeshi murya na rawa take kwarmawa Abdul kira. da gudu Abdul ya shigo cikin tashin hankali tace. “Abdul kira min Barrister Kabir Abbanku kace Daddynku ba lfy”. Kafin ta ƙare mgnar kuma Alhaji idi Saleh Dakata ya sake gaba ɗaya naushin ya jata suka tafi kasa bisa carpet. Ganin haka ne yasa Abdul gigicewa tare da zaro wayarsa ya kira Barrister Kabir. Wanda shi kuma lokacin ya fito daga gida shi kenan. Koda Abdul ya gaya masa abinda ke faruwa. A firgici ya dauko ya wuce asibitin Dr Sajo ya dauko shi. A gidan Alhaji Idi Saleh Dakata'n kuwa, suna cikin gigin suka jiyo muryar Dr Lukman yana sallama hakane yasa Mom sakin dogon numfashi tare da cewa. “Dr ka shigo, kayi sauri shigo ka taimaka mana Alhaji zai fadi”. Jin hakane yasa Dr Lukman kutsa kai cikin main falon nasu da hanzarin. Daga nan shida Abdul suka tallabeshi suka a mota suka wuce asibitin Dr Lukman din. Suna tafiya ba jimawa. Barrister Kabir da Dr Sajo suka iso. Bayan Ashiru ya musu bayanine suka nifi asibitin Dr Lukman ɗin. A nan gidansu Rayyern kuwa. Bacci Jannart tayi sosai dan Koda ta tashi tayi sallan la’asar sake komawa tayi ta kwanta. Ahaka dai har magriba. 9:30 pm dai-dai ya shigo gidan, wanda kuma tun fitan da yayi da safe sai yanzu yake shigowa. Da sallama abakinsa ya tura kofar main falon ya shigo. Jin da yayi ko ina shiru babu alaman motsin kowa ne, yasa kaitsaye ya wuce sama, saboda yasan zuwa yanzu su Mamyn nasa sunyi bacci. Yana haurawa saman kuwa, anan cikin falonsu ya samu Ramadan da Riyyam, ko wannensu rungume da waya ba abunda sukeyi sai chatting. Kana ga TV a kunne tashar Arewa 24 TV. Yayinda su basuma san me akeyi a TV'n ba. A hankali ya ɗan juyo ya kalli TV'n sabida ganin program ɗin da Jannart tayi dashi ake haskawa. Idanunshi ya zubawa rubutun dake tafiya kasan hotonsu mai motsin da yake fuskar TV'n. *Daya daga cikin ma'aikatan wannan ma'aikata Mai gabatar da shirin Baƙon mako mai suna Jannart idi Saleh Dakata ta bata tun daren jumma'a, kana har yau babu ita babu lbrin ta, a madadin tashar Arewa 24 TV muna cekinta Tata ga duk wanda Allah yasa ya ganta ko yaji lbrinta, ya taimaka ya nemi ɗaya daga cikin wadannan numbers din... akwai tukuici mai girma ga duk wanda ya kawo ta ko lbrinta kimanin Naira million 5. Muna addu'a Allah ya baiyana ta ya kuma bawa mahaifinta lfyar jikinsa wanda sanadin batanta ya tada masa ciwonsa* Wani irin numfashin ya fesar a hankali tare da mai-maita karanta rubutun a karo na barkatai. Can cikin zuciyarsa yake nazari. “Tabbas akwai gadar zaren da ake sakawa, wanda ake neman mai ruftawa a ciki. Dole suna da manufa a kaina. Amman manufar Barrister Kabir tafi ta kowa girmama a kaina, tabbas ba haka kawai ya zaɓeni ya lika min wannan mayataccen aurenba, nasani haƙƙun nasan akwai wata boyeyyiyar manufa da niyarsa ta liƙamin auren ya kawo diyarsu ya ajiye mana a cikin gida.” Idonshi ya lumshe tare da buɗe kana yaci gaba da nazari. “Wani wasane suke son bugawa dani, yarsu ta zamo yar leken asirinsu kenan itace zata basu duk wata damar cimma nasarar turani kan gadar zaren da suke saƙamin ko meye. Itace mai iya buɗe musu kofa ta su shigo rayuwata. Meyasa Abba na bai gane hakabanba ya akayi Abba na yayi saurin yarda dasu?”. Numfashi mai nauyi yaja ya sauƙe tare da yin kwaffa. Wanda sanadin hakane su Ramadan suka gane ya shigo. Kallonsu kawai yayi tare da amsa sannu da dawowan da sukeyi masa. Idonshi ya kuma maida kan TV inda ake haska fuskarsa data Jannart. Batare daya ce musu komai ba, ya wuce zuwa dakinsa. Yana shiga ya soma rage kayan jikinsa, tare ci gaba da nazari. “Me Barrister Kabir yake nufi dani? Alhaji idi Saleh Dakata dai ɗan uwansa ne uwa ɗaya uba ɗaya. Kana ita kuma wannan Jalila ne ko jalilu ne, yarsa ce ta cikinsa. Haƙƙun Barrister Kabir medani tsanin hawa yake son yi!.” A hankali ya tura ƙofar shiga toilet. A fili yace. “Me yasa Abbana ya yarda dashi, ya akayi yayi saurin gamsuwa dashi. Bayan kuma shine ya dauramu kan turbar kebanta kai da mutane da gudunsu da rashin yarda dasu. Sanadin haka muka taso ba abokai ba kawaye bama sakin jiki da kowa, daga ni har Ramadan, sabida horaswar Abbanmu ta gudun mu'amala da mutane, Yasha cemin. Rayyern ɗan adam abin tsorone kada ka yarda da kowa, mutun duhun darene Allah kadai ke saninsa! To ya akayi yayi saurin yarda da Barrister Kabir? Tabbas shima Abba na akwai manufar yardar sa”. A hankali ya ɗago ƙafarsa ta hagu ya sa cikin Bathroom din. Hannunshi duka biyu yasa ya matse kanshi da ƙarfi. Dan yadda yakejin kansa na jujjuyawa nazarurrukansu na hautsinewa suna haɗe zaren suna curkudeshi. Duk da azabebben sanyin da akeyi. Ruwan sanyin ya sakarwa kansa. Sabida jin kan nashi ya fara sarawar. Bayan ya fito ne kuma, ya shirya kansa cikin wasu tattausun kayan bacci. Wondon iya guiwa rigar irin mai hular nan. Fridge d’insa dake cike da kayan ciye ciye ya bud’e, Apple goran swan water da kuma ledan diary milk ya d’auko. Tare da komawa kan gadonsa ya zauna cikin sanyi yace. “Ta yaya zan yarda da ita, a wani sashin ma zan ajiyeta bayan nasan ita ɗin makamin magautanane sun turora cikin rayuwata ne dan cin nasarar kansu a kaina. Meyasa Abba na bai fahimci hakaba. Itama da mugun nufinta a ranta fa, iyayenta zatayiwa aiki”. Yayi mgnar yana mai ajiye Jannart a sashin da yake ajiye magautansa a cikin zuciyarsa da rayuwarsa da waɗanda yake zargi. A hankali ya jujjuya kansa. Kana ya ɗan gatsi apple din ya soma ci bayan ya gama ne kuma, ya daura chocolate d’insa da ruwa akai. Numfashi ya ɗan fesar Kana ya kwanta yana mai nazari. A nan asibitin Dr Lukman kuwa. Barrister Kabir ne da Mom ke zaune gaban table ɗin Dr Lukman. “BP'nsa ne ya hau sama sosai, sabida tashin hankali rashin yarsa. Kana kuma rashin baccin da baya samun yi, sai nazari da damuwa yasa zuciyarsa ta kumbura.” Dr Lukman ya ƙare mgnar yana mai yin ƙasa da idonshi sabida wani irin tsareshi da ido da Barrister Kabir yayi. Cikin zubda hawaye Mom tace. “Innallahi wa innailaihi rajiun, zuciyarsa kuma ta kumbura?”. Cikin murje ido yace. “Hakkun kuwa, sabida damuwa tayi mishi yawa, Jannart ta bata kana shima Junaid yana hannun hukuma, wanda kuma ƙaninsa uwa ɗaya uba ɗaya yasa aka kama ɗan nashi da wanne abu ɗaya zaiji?”. Cikin haɗe fuska Barrister Kabir yace. “Shine yace ma ni na kai Junaid hannun hukuma?”. Da sauri ya girgiza kai alamun a'a Miƙewa tsaye yayi tare da cewa. “Toh ka tsaya iya matsayinka, ka tabbatar da abu kafin kayi mgn”. Yana faɗin haka ya mike ya fita. Dakin da aka kwantar da Daddy ya nufa a bakin ƙofar shigowa yayi kiciɓis da Dr Sajo. Hannunshi Dr Sajo yaja kana suka juya suka nufi parking lot. Cikin motar Dr Sajo suka shiga. Wani dogon numfashi Dr Sajo ya sauƙe kana a nitse yace. “Dr Mina da Dr Lukman yayi aikin duba Alhaji tare da ita, ƙanwatace cousin sister na. Na samu duk bayanin komai a wurinta”. Da sauri Barrister Kabir yace. “Dan Allah menene gskyan abun dake damun Yayana?”. Kai Dr Sajo ya jinjina tare da yiwa Barrister Kabir duk abinda Dr Mina ta sanar masa... A nan Office din din Dr Lukman Kuma Barrister Kabir na fita, itama Mom ta fita. Ta koma wurin mijin nata. Ba ji mawa Barrister Kabir ya dawo akan dole a sallami yayanshi zasu sauya asibiti. Kuma dole haka akayi. Aka medashi asibitin Dr Sajo. Washegari. Kamar dai jiya yaudinma Jannart ce ta-taya Mamy duk wasu aikace-aikacen gida, bayan sun kammala ne kuma suka zauna suna dan tab’a hira. Kasan cewar yau Monday ne tushen aiki. Yasa tuni Ramadan ya tafi. Riyyam-nsra kuma Ahmad yazo sun tafi gidan Malam Mai-nasara. Takwas saura kwata. Ya sauko falon. Cikin shigar Suit red color masu masifar kyau. Hannunsa riƙe da wayarsa yana mgn. Cikin sauri ya kalli Mamy tare da cewa. “Mamy na tafi”. Kafin ma tace wani abu tuni ya nufi hanyar fita. Kawai sai ta bishi da ido. Har ya fita kuma sai ya juyo ya leƙe fuska ya kwaɓe tare da cewa. “Mamy na tafi”. Murmushi tayi dan dama tasan tabbas zai juyo muddin batace mishi. Allah ya bada sa'a yayi muku al'baka. Cikin sauri ya kuma cewa. “Mamy zan tafi”. Fuska ta tsuke tare da cewa. “Ka dawo kayi breakfast”. Cikin kwaɓe fuska yace. “Mamy sai na dawo, kinga Ramadan keta kirana, wai akwai matar da aka kawo haihuwa yaƙi kuma dole sai anyi mata CS, dan Allah Mamy ce Allah ya bani Sa'a yayi min al'barka Please Mamy say something". Ta sani in dai yace bazai ciba ko ta matsa mishi bazaici yadda take sonba. Hakane yasa tace. “Toh Babana Allah ya bada sa'a ayi aiki lfy rabbil yayi maka al'barka”. Da sauri ya juya yana mai cewa. “Yessss Mamy Amin Amin”. Da ido ta bishi tana murmushi tana tuno wasu abubuwa masu tarin yawa. Jannart kuwa dake cikin Kitchen tana wonke-wonke rumtse idanunta tayi tana mai jin yadda bugun zuciyarta ke harba a duk sanda sautin muryarshi ya sauka kan kunneta. Duk da bata hangoshi ba, ita robonta da shima tun jiya da safe zuwan Barrister Kabir nanma bataga fuskarsa ba, kuma haka yanzuma. Sai dai yanayin alaƙarsa da mahaifiyarsa yasata jin maraicin rashin tata mahaifiyar da jin bege. Domin a gidansu babu irin wannan tarbiyar shaukin mahaifa da Kekkyawar shaƙuwar. Haka dai taci gaba da aiki ita da Mammynsu. Alhamdulillah komai yana tafiya dai-dai, domin Jannart ta samu nutsuwa acikin gidan. Kasancewar yau tsawon kwananta biyar kenan da zuwan ta gidan. Akullum kuma sabonsu k’ara-k’arfi yake, da Mamy, Ramadan da kuma Riyyam, harma kuma Abba da take samun kulawa awajensa sosai ta kuma take jin daɗin zama dasu. Takan kalli Mamy matsayin Mom da Aunty Dijat dan duka biyu ta meye mata gurbinsu. Abba a matsayin Daddy kana Riyyam-nsra ya meye mata gurbin Abdul Ramadan kuma gurbin Yah Azeez yayinda tasa a ranta cewa wato duk inda kake a duniya sai ka samu kalubalen makiyin dan gashi nanma Rayyern ya zame mata gurbin Yah Junaid a cewarta kenan. Acikin kuma way’annan kwanki biyar din, sau biyu tak kawai Jannart da Rayyern din suka ga juna. Tun gaisuwar da tayi masa ranan farko kuwa, wata magana bata sake hadata dashi ba tunda bazai amsa mataba a zatonta bazata kara gaidashi ba Dan matsalar kunneta yasa bataji amsawar da yayinba. Rayyern kuwa kasancewar yau laraba, tun sassafe ya fita, saboda akwai wasu patients da suke da appointment din ganinsa. Bashi ne ya dawo gidan ba kuwa sai 2:00 pm, inda ya tsaya yayi sallan azahar d’insa a Darul Hadith Masque. Yanzun kuwa Shigowarsa Cikin gidan kenan, hannunsa rike da suit dinsa, ya murda handle din kofar falon ya shiga bakinsa dauke da sallama. Mamy dake zaune ne ta amsa masa. Ganin kuma yanda yake da'alaman gajiya atattare dashi ne yasa ta zuba masa ido. Shikuwa k’arasowa cikin falon yayi, tare da zama akan kujera, idanunsa ya lumshe, kana cikin sigar shagwab’a da bayyanar tarin gajiya da yunwar dake cinsa yace. “Mamy nagaji, kuma yunwa nakeji sosai.” Ya ƙare mgnar yana juya kwayar idanunshi da sukayi jazir. Ido Mamy ta dan zuba mishi cikin tausayawa tace. “Badole kaji yunwa ba Babana, kwata-kwata bakason cin abinci, saika wuni ka kwana batare da kasa abincin kirki acikin ka ba sai kayan zaki da Fruits.” Mamyn ta fad’i haka tana me K’are masa kallo, saboda har wani dan rama taga yayi, saboda rashin cin abincin da bayayi akai akai dan abin nashi ya karune tun zuwan Jannart gidan. “Kazo kaci abinci.” Mamyn ta fad’a cikin kulawa. Shikuwa Rayyern idanunsa ya d’an bud’e akasalance yace. “Mamy me aka dafa.” “Coconut rice, with onion sauce, gas meat, and salad cream, sai kuma milk shake, and plaintain da kuma fish.” Mamyn ta bashi amsa atakaice. Fuskarsa ya d’an kwab’e, tare da rausayar da kansa gefe, cikin sanyi yace. “Shike nan Mamy ku kullum abu ɗaya. Kwananfa naga shi kukayi kukayi taci ba sauki”. Da sauri tace. “Yoh ya mana daɗi Ramadan da Riyyam-nsra sukace a sake yinshi, nima kuma naji daɗinsa”. Cikin tarin gajiya yace. “Mutane ayi ta sasu tsatsagar shinkafa ba sauki kamar tsuntsaye. Gsky ni bazan ciba, abu mai dan ruwa ruwa nakeso, banason abinci mai nauyi.” Jujjuya kai Mamy tayi tare da cewa. “To Bari ayi maka.” ta fad’a tana me mikewa tsaye. Shikuwa mikewa yayi, tare da cewa. “Mamy bari naje nayi wanka, Please a gama da wuri.” “To.” Mamyn tace masa, Yayinda shikuwa kaitsaye ya haura sama. Mamy kuwa direct falon Jannart ta nufa. Cikin sa’a kuwa anan cikin falon ta sameta tana game a wayarta. Ganin Mamyn ne kuma yasa ta tsaida Game din, tare da sakin murmushi tace. “Mamy sannu da shigowa.” “Yauwa Jannart Sannu, game kikeyi ne.” Mamyn ta tambaya cikin kulawa. Jannart kuwa murmushi tayi, tare da ajiye wayan, cikin girmamwa tace. “Eh Mamy, akwai abunda zanyi miki ne?” “Kwarai kuwa Jannart, mijinki ne ya dawo wai, yunwa yakeji kuma abu mai dan romo-romo yakeso, Dan Allah ko zaki dan shiga kitchine kisama masa abu mai sauki.” Mamyn ta fad’i haka cikin tausasa murya. Jannart kuwa jin ance mijinta ne yasa ta sunkuyar da kanta k’asa, cikin wasa da y’an yatsun hannunta tace. “To Mamy bari na dafa masa.” “Yauwa Jannart Allah dai ya miki albarka.” Mamyn ta fad’i hakan, tare da juyawa ta fice daga cikin dakin. Ita kuwa Jannart a hankali ta miƙe cikin nitsuwa ta rufa mata baya. Koda suka fito falon kitchine Jannart din ta wuce, tare da soma kokarin had’a masa abunda xaici. Hearty Chicken Gnocchi soup ta had’a masa, wanda yaji kayan had’i da milk. Bayan ta kammala ne kuma ta juyesa, acikin wani Dan madaidaicin glass bowl maikyau. Tare kuma da had’a masa spearmint tea ta juyesa acikin wani cup mai kyau. Wani tray na glass ta dauka tare da jere masa abincin akansu. Anutse ta fito daga cikin kitchine. Din tare da ajiye tray din akan dining. Dai-dai Ta juya zata sauka akan dining table din ne, shi kuma sai gashi ya na sauk’owa, Inda ya sanja shigarsa cikin wani riga da wando masu masifar taushi farare kala-kala. Ganinsa ne kuma yasa Mamy dake zaune afalon tace. “Babana harka fito.” Kansa ya jinjina tare da shafa cikinsa, ashagwabe yace. “Eh Mamy abinci.” Murmushi Mamyn tayi, tare da cewa. “Abincinka is ready Jannart sa masa abinci yaci.” Dan tasan ba karamar yunwa ke azalzakarsaba tunda yaketa damunta da yunwa-yunwa. Ita kuwa Jannart dake kokarin komawa dakinta Jin abunda Mamyn ta fadane yasa ta tsaya. Shikuwa Rayyern batare ma daya kalli Inda Jannart din take ba, yaja daya daga cikin kujerun dining din ya zauna. Jannart kuwa Kanta ta sunkuyar, tare da juyowa a hankali ta fara ta kowa atsanake ta nufi dining table din. Isowarta kan dining dinne kuma yasa, tayi kasa da kanta kana cikin sanyin murya tace. “Sannu da dawowa.” “Uhum.” Ya amsa mata atakaice tare da kawar da kansa gefe, acikin zuciyarsa kuwa cewa yayi. “Kowa yayimin sannu da dawowa, amma ita sai yanzu zata wani yimin iyayi munafuka yar leken asiri.” Jannart kuwa plate ta d’auka, atsanake ta zuba masa. Hearty chicken Gnocchi soup din, wanda tana bude bowl din kamshin nama da milk din ya daki hancinsa. Zuba masa tayi tare da tura masa plate din gabansa, kana ta ajiye masa cup na Spearmint tea din agefensa. Juyawa tayi atsanake ta bar wajen. Shikuwa Rayyern numfashin ya ɗan shaƙar spoon ya dauka, ya ɗan jujjuya sabida yadda yake ta tururi alamun yanzu aka gamashi. Yasan da zafi amman yunwar dake zakularshi barata barshi ya kira ya huceba. Sa spoon din yayi tare dayin bismillah ya soma Kai gudan Tsokan Kazan bakinsa. aloman farko kuwa dadin abincin ya ratsa sa, wanda hakan yasa shi sauƙe numfashi tare da bude cikinsa ya fara ci duk loman da zaiyi kuwa saiya had’a da ruwan cikin hearty chicken din. Kana kuma time to time Yake zukan spearmint tea din, wanda yaji kayan kamshi, spearmint, and Lemongrass leaves, pinch of cloves and masoro, A piece of ginger, sai kuma sugar da ta saka mai dan dama aciki. Sosai spearmint Tea din yayi masa dadi. Hakan kuwa shiyasa yaci abincin sosai, irin cin daya jima baiyi ba, bayan ya kammala cin na plate din ne ya jawo yar kular da nufin ƙarawa sabida. Bai gama jin ya kai dai-dai gejiba. Wani ɗan guntun tsaki yaja tare da ture kular. Baki ya ɗan tura tare da cewa. “Mamy”. Dariyar dake son tsubuce matane ta danne tare da cewa. “Na'am”. Cikin hararan hanyar kofar dakin Jannart ɗin yace. “Mamy ni ban koshi ba”. Cikin dariyar yadda yake hararar hanyar da Jannart ɗin tabi Mamy tace. “To kaine ai Babana sai kayi ta tara yunwa in ka tashi ci in ba mutun yasan yadda kakeba sai yace kai ɗan boll ne ko pollo dan sune masu yawan cin abinci”. Fuska a kwaɓe ya mike ya tashi ya tafi wajen Abba. Cikin danne dariyar dai Mamy tace. “Yauwa to in kaje wurin Abbanku watakil ka samu wani abu dan na mishi gashi ɗazu”. Shi dai baice komaiba ya tafi yana tura baki har ga Allah bai koshin ba Koda yaje a falo ya samu Abba. Yana cin gashin gargajiya na jan nama. Zubawa a plate Abban yayi tare dasa mishi yajin. Kana ya miƙo mishi. Amsa yayi tare da gyara zamanshi. Da kallon flaks haka yasa Abba ya gane abin da yakeso. A cup din da yasha tea ya haɗa mishi. Sokan naman ya kai bakinshi kana a hankali ya tauna tare da kiransa da ruwan tea din. Shi kuwa Abba Qur'anin hannanshi yaci gaba da bita. Sabida yasan idan yana cin abinci muddin ya tara yunwa to bai mgn kuma baya son kallo, dan cine zaiyi sauri-sauri sai ya kauda yunwarsa. So haka yasa ya kauda kanshi daga gareshi. Shi kuwa cikin 13mnt ya cinye naman da Abban ya saka mishi tare da shanye shayin. A hankali yayi gyatsa tare da cewa. “Alhamdulillah Abba na koshi”. Kai Abban ya jinjina kana sai da yaje kan aya kana ya datse tare da shafa addu'a ya rufe Kur'ani. Sai lokacin yace. “Abba Barka da dare”. Murmushi Abba yayi kana yace. “Barka dai ka dawo lfy”. Bayan sun gaisane kuma ya gyara zamansa, tare da fuskantar Abban kana a nitse yace. “Abba daya daga cikin ingines dinmu fa yayi kadan, dole sai ansanja ankawo babba, To yanzu dai munyi magana, da wanda nasaya kayan awajensa, akwai wani babban ingine, amman dole zanje China na sayo". Cikin gamsuwa Abba ya jinjina kai. Dan shima da yaje Engineer Bello ya mishi bayanin komai. Shi kuwa Rayyern a nitse yaci gaba da cewa. “Ina tunanin zuwana China kwanan nan in sha Allah, dan shine babban abinda zai hana a fara aikin.” Kai Abba ya jinjina, kana cikin gamsuwa yace. “Masha Allah to yaushe ne zakaje china’n?” Sake gyara zamansa yayi tare da tankwashe kafafunsa, cikin nutsuwa yace. “Maybe next month Insha Allah, saboda Idan na tashi booking flight, kawai Zanyi kasancewar dama akwai sauran visa na.” Kai Abban ya jinjina kana cikin gamsuwa yace. “Masha Allah Allah Ya taimaka.” “Ameen.” Rayyern din ya amsa nan dai sukaci gaba da hiransu, kafun daga bisani ya tashi ya tafi. Alhamdulillah Alhaji idi Saleh Dakata kuwa jiki da dan sauki tuni ma an sallameshi ya dawo gida. Sai dai yana cikin tashin hankali. Junaid kuwa yana hannun hukuma. Akwana atashi ba wuya, domin yau satin Jannart biyu, agidansu Rayyern din. Abubuwa suna tafiya yadda ya kamata akan shirin kowa. Zuwa yanzu Jannart ta dan saki jiki sosai dasu Mamy da Riyyam-nsra da Ramadan. Yanzu ma zaune suke ita da Mamy acikin falon. Yayinda Jannart ɗin ke zaune akan kujera 3seater. Don lokacin ta gama sawa Mamy lallen gargajiya a ƙafarta. Mamy kuwa tana Dan nesa da ita kan 2 seater. Hira suke dan tab’awa kadan kadan. “Yau kuma har yanzu su Ramadan basu dawo ba. Su dai sun suka samu ba aiki to sai yawo kamar ababen hawa”. Kai ta dan dago ta kalli Mamy tare da yin ɗan murmushi kana tace. “Uhum ai dama tun jiya suke cewa yau jumma'a, tun daga masallaci kai tsaye min jibir zasu wuce”. Kwaffa Mamy tayi tare da buɗe baki zatayi mgn sai kuma tayi shiru tare da zubawa ƙofar shigowa falon ido. Ahankali ya turo k’ofar falon, tare da jefo k’afafunsa, dake wani irin b’ari. Ganin alamun bude kofar falonne kuma yasa, Mamy saurin juyawa da kai saboda bataji anyi sallama ba. Idanunta ta dan zazzaro waje, Cikin yanayin mamaki da kuma tsoron, yanayin da taga Rayyern din aciki wani irin yanayin dake nuna ba lfy ba. Rayyern kuwa, da gaba daya yakejiin duniyar na juya masa, Yayinda da hannunsa duka biyu ke dafe da mararsa. A hankali cikin tsananin wahala yake daga ƙafarsa. Gaba daya duk jikinsa rawa yake, ga kuma idanunsa da suka rufa, saboda tsabar azaban da yakesha duhu ya gama rufe ganin ko Kallon gabansa bayayi. Cikin wani irin yanayin da ke nuna baisan inda Kai da hayyacinsa yake ba, ya tunkaro cikin falon da salon tafiyarsa, Wacce ke nuna galabaitansa. Cikin tashin hankali Mamy ta miƙe tsaye. Jannart kuwa ido ta zubawa Mamy ganin yadda take kallon hanyar shigowa ne yasa ta juyo kanta itama. Shi kuwa Rayyern Isowarsa tsakiyan falonne kuma yasa, shi fad’a kan 3seater inda Jannart ke zaune wanda shine kusa da mashigar falon. Saboda yanda idanunsa suka daina ganine kuma yasa bai san cewa da Jannart din awajen baiyi ba sabida baya ganin komai sai duhu. Yanayin yanda ya fad’a kan kujeranne kuma yasa, kansa ya sauk’a akan cinyarta. Arazane ta shiga kallonsa, Yayinda Mamy ma cikin tashin hankali ta taso tayiyo Kansa tana kiransa a firgice. “Rayyern Rayyern!! Innalillahi wa inna Ilaihirraju’un, Yau kuma ciwon cikin kane ya tashi, Rayyern bud’e idanunka.” Mamy ta fad’a cikin tsananin tashin hankali da gigita gaba ɗaya jikinta tsuma yakeyi. Saidai Ganin da tayi kamar Rayyern din baya motsi ne yasa, cikin yanayin kidima da tsananin tashin hankali ta juya bayanta tare da fara kiran. “Ramadan!!!”. Gaba ɗaya tama mance baya gidan. Shi kuwa Rayyern wani irin azabebben numfashin yaja tare da cusa kanshi cikin j...!!! *Littafin TUBALI na kuɗine ki biya ki karanta cikin salama special Group 1k ne karamin group 500 kacal babancinsu yawan posting ne, 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276, in baki da halin turawa ta banki to ki sayi katin MTN ki copy number's din ki turo minshi ta WhatsApp* *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* A Jikinta ya manna kanshi da cikinta kana kuma ya cusa fuskarshi acikin jikin nata. Tare dasa hannunshi na dama ya damƙe mararshi. Gaba ɗaya jikinshi rawa yakeyi tamkar mazari, wani irin ciwo cikinnasa keyi masa, wanda har hakan yasa numfashinsa, ke kokarin kwacewa. Hannunshi na hagu yasa abayanta ya zagayeta, tare da riƙe ta gam-gam cikin gigitan ciwo da fitan hayyaci. Hakan kuwa yayi masifar gigita Jannart, wanda gaba daya jikinta ya d’auki rawa, kamar yadda nashi jikin ke rawa. Kana ya kwakumeta ya kanainayeta ya hanata ƙwaƙƙwaran motsi. Jannart kuwa Ganin hakan yasa cikin firgici ta buɗe baki, murya na rawa ta fara cewa. "Innalillahi wa innailaihi rajiun Mamy! Mamy!! Mamy!!! Kalli yadda yakeyi fa!!!!”. Yayinda ita kuwa Mamy cikin tsananin tashin hankali da kidima, ta fara juyawa tsakiyar falon cikin rashin sanin abinyi taketa rabkawa Ramadan kira. “Ramadan! Ramadan!!! Kazo!!! Rayyern ba lfy”. Dr. Sulaiman ne wanda shi ya dawo da Rayyern din, ya turo ƙofar da hanzari, baishigo da wuri bane kuma, saboda ya tsaya fadawa Baba Mauɗo cewar ciwon Rayyern ne ya tashi. A hanzarce ya faɗo cikin falon, Baba Mauɗo na biye dashi a baya. Yayinda sukabar Hadi da Ari mai gadi kuwa tsaye a harabar gidan, sunyi jugum-jugum domin duk mai imani, muddin yasan yadda ciwon Rayyern ke yi in ya tashi tamkar zai tafi da ransa to tabbas zai cika da fargaba. Hakan ne ma yasa Hadi zaro wayarshi ya kira Abba, yana ɗagawa cikin yanayin tashin hankali yace. “Alhaji jikin Rayyern fa ya tashi”. Cikin kidima Abba ya kalli mutanen da yake tare dasu tare da miƙewa tsaye yace. “Rayyern ba lfy”. Yana faɗin haka ya fita daga falon da bisa alamu duk mgnar sirri yakeyi. Yana katse kiran Hadi ya kira Ramadan yana ɗagawa yace. “Kai Ramadan kana ina”. Da sauri yace. “Abba ina Minjibir ne. Lfy kuwa?”. Cikin bada umarni da tashin hankali yace. “Maza ka wuce kayi gida yau kuma cikin Rayyern ya tashi”. Cikin tsananin tashin hankali Ramadan ya mike tare, da barin duk wani abu da yakeyi, hankalinsa amatukar tashe yace. “innalillahi wa innailaihi rajiun! Jikin Hamma Rayyern ya tashi? Yanzu Abba Hamma Rayyern din yana ina?” Abba dake tsaye, cikin alhini da fargaba yace. “Yana gida, kayi sauri kaje.” Yana gama fad’in haka ya katse kiran. Kana yaci gaba da tuƙin da yakeyi. Shi kuwa Ramadan a kidime ya kalli Riyyam-nsra dake cewa. “Hamma Ramadan meya faru”. Ya ƙare .mgnar yana firfito da idanunsa. Idanu Ramadan din ya rumtse da karfi, cike da alhinin abunda Abban ya gaya masa, ya kamo hannun Riyyam-nsra tare da jansa, suka nufi parking lot, hankalinsa atashe yace. “Riyyam mu tafi gida yau kuma ciwon cikin Hamma Rayyern ya tashi, abunda yafi shekara biyu ya kusa shekara uku bai tashi ba, amma yau gashi ya sake tashi mishi.” “Innalillahi!” shine abinda Riyyam-nsra ke ta maimaitawa. Dai-dai lokacin da suka shiga mota. A 360 Radaman ya figi motar yana cewa. “Yah Rabbi, Yah Allah ka bawa Hamma na lfy, gaba ɗaya mun sakankance, da cewar ya worke tunda mukaga yayi shekaru bai tashiba”. A nan gidan kuwa. Cikin yanayi tashin hankali Mamy ta kamo hannun Dr Sulaiman, a gigice ta jawoshi zuwa gaban Jannart da Rayyern ke kwance kanta, irin kwanciyar nan ta rubda ciki. Murya na rawa Mamy tace. “Sulaiman duba min Rayyern yana raye kuwa duba minshi kaga fa baya motsi”. Ta ƙare mgnar wasu irin masifaffun hawaye na kwaranyo mata. Yayinda sai a lokacin kuma Jannart ta sunkuyo da kanta, ta zuba mishi ido tabbas kuwa ya daina motsi, duk rawa da karkarwar da jikinshi keyi ya bari. Wani irin zaro ido tayi tana kallon Mamy dake cewa. “Innalillahi wa innailaihi rajiun Sulaiman ka duba min Rayyern, kada ya tafi ya barmu akwai nauyinshi da bamu sauke a kanmu ba." Shi kuwa Dr Sulaiman kamo hannunta yakeyi, yana son zaunar da ita amman ina, gaba daya ta gama gigicewa, ga hawayen dake ta Kwarara acikin Idanunta. Baba Mauɗo kuwa da sauri ya matso gaban Jannart ya tsuguna, cikin kuma tashin hankali yasa hannunshi, akan wuyan RAYYERN sabida a kife yake, murya na rawa dattijon ya fara kiran sunanshi. “Rayyern! Rayyern!! RAYYANU!!! Muhammad Muhammadu tashi. Buɗe idanunka Mauɗona!!!”. Ya ƙare mgnar hawaye na kwaranyo mishi. Wanda ganinsu ne kuma yasa hawayen idanun Jannart tsinkowa. Tausayin tsohon da Mamy ne sukayi masifar raunata mata zuciya. A fili zaka gano tsananin tashin hankali da kidimar da suke ciki, kana da tsananin sonshi dake cikin kwayar idanunsu. Shi kuwa Rayyern da yakejin kansa acikin wata duniya, mai dauke da tsananin azaba gami da radadi, sama-sama haka yake jiyo muryarsu. Saidai kuma bazai taba iya amsawa ba, duk da yana jiyo kiran sunansa da Baba Mauɗo keyi, saidai baya da hakikanin cewa, ko yan siraran labban bakinsa zai iya motsawa, saboda tsananin ciwon da yakeji. Dr Sulaiman kuwa cikin samar da kwanciyar hankali wa Mamy, ya samu ya ajiyeta bisa kujera kana a hankali yace. “Mamy Rayyern yana numfashi fa, babu abunda ya samesa, Dan Allah ki kwantar da hankalin ki, Insha Allah zai samu lfy, na mishi allura tun a asibiti, yanzu haka ciwon ya fara lafawa, Insha Allah gaba daya zai daina”. Dr. Sulaiman din ya kare maganar cikin, kwantar da murya da kuma son samawa Mamyn nutsuwa. Dai-dai lokacin ne kuma Abba ya shigo. Da sauri ya iso tsakiyar falon. Sai kuma ya iso gefen Baba Mauɗo a kidime ya fara kiransa. “Rayyern”. Sai kuma ya juyo da sauri jin Dr Sulaiman na cewa. “Abba dan Allah ku kwantar da hankalinku, ku barshi zuwa anjima kaɗan zai iya amsa muku, nayi masa allura Insha Allah zai samu sauki”. Wani irin dogon numfashi Abba ya sauke, kana ya koma ya zauna bisa kujerar dake gefensa. Yayinda Mamy kuwa har yanzu ta gaza tsaida hawayenta. Gaba daya hankalinta yaki kwanciya, tsoro takeji kada wani abu ya samu Rayyern din, badon komai ba kuwa saidan sanin da tayi, cewar ciwon cikin baya tab’a yi masa da sauki idan ya tashi. Jannart kuwa da tayi k’asa da kanta, tana jin yadda Rayyern din ke kwakume da ita da masifar ƙarfi, yanayin rikon da yayi mata, dinne kuma yasa kugunta ya soma sarawa, saboda ba wai riko ne na wasa yayi mata ba riƙone na neman mafita. Ramadan da Riyyam-nsra kuwa kusan a jere da sassarfa suka shigo cikin falon, kowannensu hankalinsa amatukar tashe. More especially Ramadan da yasan irin yanda ciwon, keyiwa Hamman nasu idan ya tashi. Da sauri suka nufi kanshi, saidai basu k’arasa ba kuma suka tsaya, saboda ganin su Abba duk suna zaune. Baba Mauɗo na zubda hawaye, Mamy ma haka kana Jannart da yake kwance lib a cinyarta kamar matacce, itama hawayen take tsiyayarwa. Abba kuwa habarsa ya tallafe, saidai kallo daya zakayi masa, ka karanto tsananin tashin hankalin dake kwance akan fuskarsa. Ganin hakanne kuma yasa, zuciyar Ramadan wani irin harbawa, lokaci daya kuma gaba ɗaya jikinsa ya fara tsuman tashin hankali, dan su a zatonsu Rayyern din ya rasu ne. Cikin wani irin tashin hankali rauni gigita da kuma kidima. Riyyam-nsra ya saki wani irin raunataccen kuka, tare da zamewa ya zauna aƙasa ya kife kansa bisa sawun Rayyern, cikin rauni murya na rawa kuka na danne abinda yake faɗa yake cewa. “Innallahi wa innailaihi rajiun Mammy mutuwa zata hanani cika miki burinki, Wayyoooooooo Allah na Mammy na inama kina kusa kizo kiga halin da tsatsonki yake ciki, Mammy wlh shine wlh sune”. Su Abba kuwa, tsananin tashin hankalin da suke ciki, yasa gaba ɗaya basa iya fahimtar kalaman Riyyam-nsra, asalima basa jin me yake faɗa da kyau. Sai dai shi kuwa Rayyern da tunaninsa ke kokarin gushewa, a sama sama yake jiyo kukan yaron, da kuma abinda yake faɗi. Duk da bawai yana fahimtar kalaman sosai bane, amma yaji wasu daga cikin maganganun, wanda ayanzu baya cikin Lfy da kuma hayyacin da zai iya nazari ko hasashen kalaman. Dr Sulaiman ne ya matso kusa da Riyyam-nsra, ya jawoshi jikinsa ya zaunar dashi tare da cewa. “Kai Riyyam-nsra kabar kuka bafa rasuwa yayi ba, ciwon ne ya fara lafawa kaga Abbanku ma yayi shiru”. Sai alokacin Ramadan ya sauke wani irin numfashin daya, sakar masa da wani nannauyan abu mai kama da dutse daya tsaya a ƙirjinsa. Sabida gaba ɗaya ya fara rasa numfashin sa. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin kasa danne kukan sa yace. “Yah Sulaiman, da gaske kake Hamma Rayyern dina, yana numfashi?”. Kai Dr. Sulaiman ya jinjina, kana cikin sauri yace. “Eh Riyyam-nsra bai rasuba gashi yana numfashi, nanda y’an mintuna zai tashi insha Allah.” Ajiyan zuciya suka sauƙe baki ɗayansu. Sai lokacinne kuma Mamy ta iya tsaida hawayenta. Yayinda Baba Mauɗo Kuwa sam hawayen shi ya gaza tsayuwa. Hakan kuwa shi yasa Jannart ta gaza tsaida hawayenta, saboda acikin rayuwar ta akwai rauni sosai, matukar zata ga hawayen Babba, To Lallai zuciyarta saita karye, ba kuma zata iya lallashin kanta ba. Ganin duk sun d’an nutsu ne kuma yasa, cikin sanyi Dr. Sulaiman ya samu ya zauna, tare da d’go kansa ahankali yayi gyaran murya kana anutse yace. “Kwata kwata abun bai wuce 30mnt da fara mishi ba, domin tun da ya fara mishi na fahimta, saboda naga yana ta haɗa zufa, kasancewar alokacin muna cikin meeting ne da sauran Doctor's din mu, Akan wani course da muke son wasu daga cikin Doctor's ɗin namu suje suyi a Mascow, So dana fahimci cewa, ciwon cikin nasa nason tashi ne, sai na bukaci da mu tashi taron, amma sai yaki bani dama, to kafin mu gama ma abin har ya fara tsanan ta.” Idanu duk suka tsurawa Dr. Sulaiman din, saboda Jin abunda yake fad’a. Shikuwa Dr. Sulaeman gyara zamansa yayi, tare da fuskantarsu, cike da son sake samar musu nutsuwa yace. “Insha Allah Rayyern zaiji sauk’i, domin muna fita a meeting din nayi masa allura, saidai kafun nan ma tuni abin ya gama tashi, shiyasa ya ɗan wahal dashi amman Alhamdulillah, bayan 50mn idan alluran ta fara aiki zai dan ji sauƙi, wanda kuma zuwa yanzu inada yakinin, fara aikin allurar Dan shiyasa ma kukaga yayi shiru jikin ya daina bari.” Cikin gamsuwa Ramadan da Abba suka gyaɗa kai, saboda wannan bayanine da likitocin suka saba yi musu, sudai fatansu shine samun saukin Rayyern din. Baba Mauɗo dake zaune kuwa, ahankali yasa hannunshi ya shafa kan Rayyern din zuwa wuyansa. Kana ya miƙe tsaye. Tare da sharce hawayen sa. Cikin tausayawa yace. “Toh Alhamdulillah Allah ya bashi lfy yasa zakkan jikine, Allah ya daga kafadunsa.” Ya ƙare mgnar yana nufar hanyar fita. Cikin sauƙe numfashi Riyyam-nsra da Ramadan suka bishi da ido, da kuma wani kallo mai cike da wani irin so na musamman. Abba da Mamy kuwa. Numfashi suka fesar tare da cewa. “Amin ya Allah baba Mauɗo”. Shi kuwa Baba Mauɗo yana fita Hadi da Ari sukayi kanshi, cikin girmamawa da kwarjinin dattijon suka hada baki wurin cewa. “Allah rene ya jikin nasa?”. A hankali yace. “Alhamdulillah jiki da sauƙi.” “Allah ya kara sauki.” suka had’a baki wajen fad’a. Shikuwa Baba Maud’o. “Amin ya Allah”. Yace yana mai wucewa cikin ɗan side ɗinsu. Kai tsaye Bathroom ya wuce al'wala yayi kana yazo. Ya dauki Kur'ani ya fara karatu wai ko zaiji sanyin zuciyarshi, da wani nauyi daya danne mishi ƙahon zuciyarshi. Amma ina hakan ya gagara, Hawaye kuwa tamkar an bude bakin famfo. Allah ya sani yana jin wani irin azabebben son yaran a zuciyarshi, Baya son gani ko jin duk wani abu da zai cutar dasu duk kankantarshi da yanada hali da ko kuda bazata sauka kan Rayyern ba. Da ya dauka kawai dan kyautata mishi da sukeyi ne, kuma dan kasan cewarsu yaran uban gidansa. Toh amman zuwan Riyyam-nsra yasa ya fahimci, kawai yana son duk wani abinda ya shafesu ne. Wasu lokutan yakanyi tunanin ko dan kamar da Riyyam-nsra din, yakeyi da Rayyern ne yasa yake masifar sonshi ma din. Hannun shi ya daga sama yana mai yiwa yaran addu'a. A nan cikin falon kuwa. Shiru Jannart tayi ta sunkuyar da kanta ƙasa. Yayinda hawayenta keta kwaranya ba ƙaƙƙautawa. Tana ciwo amman bata taɓa ganin irin wannan tashin hankali a fuskar Daddy, kamar yadda ta gani a fuskar Baba Mauɗo da Abba ba. Bata taɓa ganin makamancin gigitar da Mamy tayi a fuskar Mom ba. Duk da tasan mom tana masifar sonta. Wannan kawai ya isa shaidar son uwa da banne a duniya. Mamy kuwa numfashi take ta saukewa kawai. Riyyam-nsra kuwa miƙewa yayi ya haura sama. Yana shiga kuwa ya kira Mammyn sa. Abba kuwa cikin sauƙe numfashi ya tallabe haba. Tare da cewa. “Ramadan dagashi a kanta. Sai ka gyara mishi kwanciyarsa”. Cikin sauri Dr Sulaiman yace. “A'a Abba barshi shida kanshi zai tashi in allurar ta gama ratsashi.” Cikin sanyi Mamy tace. “Ai kuma Jannart din zata gaji”. Kai ya dan juya tare da cewa. “Bazai dadeba zai tashi”. Shiru sukayi. Kana shi kuma Dr. Sulaiman miƙewa tsaye yayi tare da cewa. “Toh Abba ni bari in wuce gida anjima zan dawo.” “Toh mun gode Dakta”. Abba ya faɗa yana mai gyara zamanshi. Shi kuwa Dr Sulaiman Ramadan ya kalla tare da cewa. “Kasan idan ya tashi zai tashi ba ƙarfi illar alurar kenan, shiyasa ba'a cika son yawaita yiwa mutum itaba. Zaijishi duk ba ƙarfi, so dole sai an taimaka mishi ka sani”. Kai Ramadan ya jinjina tare da cewa. “Eh na sani”. Daga nan ya sallamesu ya tafi. Su kuwa, shiru sukayi suka zauna jugum-jugum. Ganin kuma yamma lokacin daura girki yayine, yasa Mamy miƙewa a hankali ta nufi Kitchen. Bayan ta cire lallenta ne kuma ta fara aiki. Ita kuwa Jannart gaba ɗaya ta kasa kwakwaran motsi. Sabida masifar kunya da nauyin Abba da takeji, kana ga kuma nauyin zaratan namiji dake kanta. Wanda agaba daya rayuwarta bata taɓa fuskantar makamancin hakan ba ga wani irin masifeffen ƙamshin jikinsa dake narkar da jikinta, tattausan sumar kansa da sajensa ta zuwa idanu. Yanzu kusan 50 minutes kenan suke a hakan. Yayinda kuma har yanzu hawayenta ked’an disowa kadan-kadan. Suna mannewa ajikin gashin idanunta. Shi kuwa Rayyern dake kwance a hankali ya ɗan ja numfashin wahala tare da fesar dashi. Kana ya rumtse idanunshi da ƙarfi tare da taune lips ɗinshi, duka biyu saboda so yake ya tashi, amman gaba ɗaya jikinshi daga kugunsa zuwa sawun takawarsa sunyi lakwas. Wannan abun shiyasa baya son allurar. Dan muddin akayi mishi ita sai yayi kusan mako guda karfinsa bai dawo dai-dai ba. Da sauri Ramadan ya matso kusa dashi. Dai-dai lokacin kuma Riyyam-nsra shima ya sauko ƙasa. A tare suka ɗan sunkuyo kanshi, ahankali ya buɗe idanunshi jin muryar Abba nakiran sunansa. “Rayyern! Rayyern!!”. Cikin wata iriyar sassanyar murya can ƙasan maƙoshi yace. “Na'am Abba”. Jin Rayyern din ya amsa ne kuma, yasa Abba cikin jin daɗi yace. “Alhamdulillah! Alhamdulillah!!” Rayyern kuwa cikin ƙarfin hali da jarunta ya tattaro ragowar kuzarin sa baki ɗaya. Ya yunƙura alamun zai tashi. Da sauri Ramadan yasa hannunsa zai tallabeshi. Cikin sanyin murya yace. “Barni zan iya”. Cike da rauni Ramadan yace. “Hamma Rayyern bazaka iyaba”. Kar-kar haka jikinsa ke rawa. Lokacin da ya samu ya juyo ya ɗago kanshi. Da sauri ya rumtse idanunshi ganin kamar kan Jannart yake. Haka yasa ya miƙawa Ramadan hannunsa. Da sauri ya kamoshi kana ya yunƙura ya zauna. Lokacin Mamy ma ta iso cikin jin daɗi tace. “Alhamdulillah sannu ko Babana”. Kanshi ya gyada mata. Ita kuwa Jannart a hankali ta miƙe tsaye. Cikin son tsaida hawayenta ta nufi Kitchen. Tashinta ne yasa Abba matsowa kusa dashi. Hakama Mamy nanfa sukayi ta mishi sannu. Ita kuwa Jannart tana shiga Kitchen aikin da Mamy ta fara taci gaba da yinsa. Su kuwa A falon cikin ƙarfin hali ya maida kansa ya jingina da jikin kujera, kana a hankali ya fara yunƙurin tashi tsaye. Da sauri Abba ya tallabeshi gefen damanshi. Kana Riyyam-nsra ya tallabe gefen hagunshi. Ramadan kuwa da Mamy ido suka zuba musu, sunaga yadda yake taka kafafunsa da suke karkarwa. A hankali suka fara take steps din da taimakon su Abba ya samu. Suka haura. Kai tsaye Bedroom dinsa suka wuce dashi. Suna shiga suka kwantar dashi. Sanin kuma allurar zata sashi bacci ne yasa Abba juyawa ya fita. Shi kuwa Riyyam-nsra gefensa ya zauna. Yana gyara masa pillow. Rayyern din kuwa yana kwanciya, lokacin ɗaya bacci ya fara fuzgarshi. Ramadan ko ganin sun haura sama ne, ya sashi fita kaitsaye kuma Mai-nasara pharmacy ya nufa, inda yaje ya d’auko magungunan da Rayyern din Kesha Idan ciwon ya tashi. Ita kuwa Mamy Kitchen ta koma nan sukaci gaba da aikinsu ita da Jannart. Bayan sallan isha'i. A hankali Jannart ta dan juyo tana kallon kofar babban falon, daga nan cikin falonta. Da sauri kuma ta miƙe jin muryar mutumin nan da taji ana kiransa da Baba Mauɗo yana sallama. Da alamun kuma babu kowa a main falon. Da sauri ta mike ta nufo falon. Baba Mauɗo Kuma tsaye yake bakin ƙofar, ya ɗan turota yana sallama da ɗan buga kofar. A hankali tace. “Wa alaikassalam Baba ka shigo mana”. Dai-dai lokacin kuma Mamy ta fito daga side ɗinsu. Cikin girmamawa tace. “A'a Baba Mauɗo ka shigo mana”. Cikin kamala yace. “Toh”. Kana ya shigo. A hankali Jannart ta dan rusuna tare da cewa. “Barka da dare Baba”. Juyawa yayi ya kalleta cikin wani irin mamaki da nazarin fuska da kammanin muryar yarinyar yace. “Barka dai, Ya mai gidan naki da jikin?”. Cike da girmamawa tace. “Alhamdulillah jiki da sauƙi”. “Masha Allah. Allah ya ƙara mana sauki”. Ya faɗa yana mai juyowa yana kallon Mamy dake cewa. “Bismillah mu isa yana sama, Abbansu ma yana can”. Hakan ne yasa ya nufi saman. Ita kuwa Mamy juyowa tayi ta kalli Jannart, da idanunta suka dan yi ja cikin kulawa tace. “Kinyi salla ko?”. Kai ta gyaɗa mata alaman eh. Ita kuwa Mamy. Ba tare da tace mata komaiba ta nufi Dinning area. Foodflask ta ɗauko wanda tasa mata, Abincin da sukayi sakwara ce, da miyar agushi. Miƙa mata tayi tare da plate da spoon tace. “Gashi ki zauna kici abinci, ki kuma bar zubda hawayen nan haka kinji ko Mamana”. Cikin sanyi tace to. Kana ta amshi kular ta wuce ɗakinta. Ita kuwa Mamy Kitchen ta koma tazo ta shiryawa su Ramadan nasu ta kai musu falon sama. Anan ta samesu. Baba Mauɗo da Abba Kuma suna cikin dakin Rayyern ɗin. Ganin har yanzu bacci yakeyi ne, yasa suka fito. Ita kuwa Jannart ajiye kular tayi a falon. Ba tare da tayi niyar ciba, ta kwanta a ƙasa bisa carpet din, tana rike da wayarta. Sam ta rasa me take tunawa, saidai kawai ta fahimci cewa yau gidan babu daɗi dan ciwon Rayyern ɗin. Sabida su Ramadan masu ɗebe mata kewa da Riyyam-nsra mai sata farin ciki duk yau basa da Gud Mood. Tana nan kwance ahaka har tayi bacci. A folon kuwa suna fitowa suka samu Dr Sulaiman ya iso. Nan Abba ya koma dashi ya ɗan ƙara dudduba shi. Kana ya sallamesu ya tafi. Haka dai su Ramadan suka tafi dakinsu. Mamy kuwa falon Jannart ta leƙa ganin tana bacci ne yasa ta wuce side ɗinsu. Dan tasan yau Abba a dakin Rayyern zai kwana. Haka Hakan kuwa akayi. Rayyern kuwa baccin yayi mai zurfi sai karfe uku da rabi ya farka. Abba da kanshi ya hada masa ruwa yayi wonka, Kana yayi al'wala. Yana fitowa yayi ramuwar sallan magriba da isha'i, sannan ya dan sha tea ɗin da Abba ya hada masa da kansa. Toh kuma daga nan sai idonsa ya ɗan bushe. Sai da akayi sallan asuba. Kafin ya koma wani baccin. Koda Abba suka dawo masallacin sun sameshi yana bacci. Nan suka fito. Mamy da Jannart kuwa Kitchen suka shiga dan haɗa breakfast. Kasan cewar yau ɗin asabar ce ba aiki. Yasa Riyyam-nsra da Ramadan ma basu tashi da wuriba. Sai karfe tara suka fito, d’akin Rayyern suka shiga. Zaune suka sameshi bisa carpet ya jingina jikinsa da gado. Mamy da Abba ne zaune agabanshi. Mamy na haɗa mishi tea. Abba Kuma da kanshi yake zuba mishi ferfesun jan nama da Jannart tayi mishi yayi laushi tibis. A hankali ya ɗan juyo ya kalli Radaman dake cewa. “Hamma ya jikin naka?”. Cikin sauƙe numfashi yace. “Alhamdulillah”. Riyyam-nsra kuwa matsoshi yayi da kyau tare da cewa. “Hamma Rayyern Mammy ta gaishe ka da jiki. Zaiton ma tace in gaisheka da jiki”. Cikin sanyi yace. “Ngd". Ganin kuma alamun bai son surutune. Yasa suka sauƙo ƙasa. Abba kuwa cikin kulawa yace. “Rayyern kaci abincin tunda ɗuminsa kaji”. Cikin sanyi yace. “Abba na gaji bazan iya cin nama da sassafen nan ba”. Da sauri Mamy tace. “Rayyern yayi laushi sosai fa”. Cikin narke fuska yace. “Bani tea ɗin kawai is okay". Haka suka hakura suka barshi. Tea ɗin yasha. Kana Abba ya kuma hada masa ruwan wonka yayi. Koda ya fito daga wankan, wasu tausassun riga da wondo yasa wanda Abban ya fito masa dasu. Mamy kuwa tuni ta sauko k’asa, aƙasan ta samu su Ramadan da Riyyam nsra a dining area suna zaune, Yayinda Jannart ke zuba musu abinci. Da sauri Mamy tace. “Kai kun kai abincin su Baba Mauɗo kuwa?” Kai Riyyam-nsra ya gyaɗa tare da cewa. “Eh Mamy nakai musu, yanzu ma na dawo”. “To yayi.” Mamyn tace tare da zama gefensu, nan sukayi Karin kumallon. Wunin ranar dai haka sukayi shi a gida gaba dayansu. Alhamdulillah kuma jikin Rayyern da sauki, sai dai rashin karfi da rashin cin abinci, dama kuma da rashin son mgn da bayayi, dama kuma shi ba gwanin surutu bane, balle kuma yanzu ga halin ciwo. Washe gari ranar lahadi ma Haka suka wuni. Duk da surutun Riyyam-nsra ya rage, saboda jikin Hamman nasa. Da yamma kuma Nasir Ahmad yazo ya duba Rayyern din da jiki. Bayan sun d’an taba hira shida Riyyam nsra ne kuma, yayi musu sallama daga nan kuma gidan Malam Mai-nasara ya wuce. Nan yake sanar masa abinda ke faruwa... Jannart kuwa tun ranar tun lokacin kuma bata sake ganinsa ba ko jin muryarsa. Yayinda Mamy kuwa duk a zatonta Jannart din, duk safiya tana zuwa duba jikin Rayyern din. Washe gari Ranar Monday Alhamdulillah jikin da sauki sosai, domin karfinsa ma ya ɗan fara dawowa. Bayan sunyi breakfast ne kuma Ramadan ya tafi asibiti. Hakan yasa Jannart da kuma Riyyam-nsra, sai kuma Mamy ne ke zaune afalon. D’ago kai Riyyam nsra din yayi, tare da kallon Jannart dake riƙe da wayarsa, tana kallon comments ɗin followers ɗinsa akan wata wakar fullancin daya bibiya. jin wayar tasa tana ringing ne kuma yasashi kallonta, tare da d’an gyara zamansa yace. “Aunty Jannart Waye”. “Mammy ce”. Ta bashi amsa tana miƙo masa wayar. Da sauri ya amshi wayar tare da amsa kiran “Assalamu alaikum yah Mammy”. Jim ya ɗanyi na tsawon kusan daƙiƙu 2, kana a hankali ya miƙe tsaye tare da fara haurawa sama yana cewa. “Afwan Mamma wlh shine baya son surutu, ko wayarsa bai amsa kira, tun ranar nake son hadaku toh ganin baida lfyarne yasa nai shiru”. Ya ƙare mgnar yana ida hawa saman. Kai tsaye dakin Rayyern ɗin ya nufa da sallama a bakinsa. A falon kuwa cike da mamaki Mamy ta bishi da ido. Zuwa yanzu ta fara tsoron wani al'amarin, to wai ma ya akayi bata taɓa tunanin Riyyam-nsra ya nuna mata hoton Mammansa ba?. Tayi wannan tunanin. Jannart kuwa da sauri ta juyo ta kalli wayarta dake gefenta, cikin mamaki ta zubawa wayar ido ganin number dake kiranta... Shi kuwa Riyyam-nsra a hankali ya isa gaban Rayyern dake zaune bisa kujera. Yasa system ɗin shi a gaba da alamun aiki zaiyi dan yanzu ya buɗe ta. Idonshi ya ɗago ya zubawa Riyyam-nsra su. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin karya wuya. Da rauni ya iso garesa, murya a raunace yace. “Ayyah Hamma Rayyern, dan Allah ga waya kayi mgna da Mammy na, tun shekaran jiya take cemin in hadaku ta gaidaka da jiki taji muryarka”. Ya ƙarashe mgnar yana karya wuya. Ga mamakin Rayyern kuwa sai ga hawaye na zubowa a fuskar yaron. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin yin rau-rau da ido. Ya miƙa masa wayar tare da cewa. “Dan Allah Hamma Rayyern kada kace a'a”. Ya rigada ya gama karya mishi zuciya da hawayensa. Duk da ko mgnar yayi sai yaji ya gaji shiyasa baya son yawan mgn. A hankali yasa hannunshin ya amshi wayar. Cikin nitsuwa ya manna wayar a kunneshi tare dasa kafaɗarsa ya makale wayar. Murya a sanyaye yace. “Assalamu alaikum”. A can ƙasar Ethiopia kuwa. Wani irin lumshe ido Mamma tayi, tare da jan wani irin dogon numfashi, kana cikin tsananin harbawar da zuciyarta keyi tace. “Wa alaikassalam Mauɗo am!!!”. Wani irin rumtse idanu Rayyern yayi da azaban ƙarfi tare dasa hannunshi y...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* A Jikinta ya manna kanshi da cikinta kana kuma ya cusa fuskarshi acikin jikin nata. Tare dasa hannunshi na dama ya damƙe mararshi. Gaba ɗaya jikinshi rawa yakeyi tamkar mazari, wani irin ciwo cikinnasa keyi masa, wanda har hakan yasa numfashinsa, ke kokarin kwacewa. Hannunshi na hagu yasa abayanta ya zagayeta, tare da riƙe ta gam-gam cikin gigitan ciwo da fitan hayyaci. Hakan kuwa yayi masifar gigita Jannart, wanda gaba daya jikinta ya d’auki rawa, kamar yadda nashi jikin ke rawa. Kana ya kwakumeta ya kanainayeta ya hanata ƙwaƙƙwaran motsi. Jannart kuwa Ganin hakan yasa cikin firgici ta buɗe baki, murya na rawa ta fara cewa. "Innalillahi wa innailaihi rajiun Mamy! Mamy!! Mamy!!! Kalli yadda yakeyi fa!!!!”. Yayinda ita kuwa Mamy cikin tsananin tashin hankali da kidima, ta fara juyawa tsakiyar falon cikin rashin sanin abinyi taketa rabkawa Ramadan kira. “Ramadan! Ramadan!!! Kazo!!! Rayyern ba lfy”. Dr. Sulaiman ne wanda shi ya dawo da Rayyern din, ya turo ƙofar da hanzari, baishigo da wuri bane kuma, saboda ya tsaya fadawa Baba Mauɗo cewar ciwon Rayyern ne ya tashi. A hanzarce ya faɗo cikin falon, Baba Mauɗo na biye dashi a baya. Yayinda sukabar Hadi da Ari mai gadi kuwa tsaye a harabar gidan, sunyi jugum-jugum domin duk mai imani, muddin yasan yadda ciwon Rayyern ke yi in ya tashi tamkar zai tafi da ransa to tabbas zai cika da fargaba. Hakan ne ma yasa Hadi zaro wayarshi ya kira Abba, yana ɗagawa cikin yanayin tashin hankali yace. “Alhaji jikin Rayyern fa ya tashi”. Cikin kidima Abba ya kalli mutanen da yake tare dasu tare da miƙewa tsaye yace. “Rayyern ba lfy”. Yana faɗin haka ya fita daga falon da bisa alamu duk mgnar sirri yakeyi. Yana katse kiran Hadi ya kira Ramadan yana ɗagawa yace. “Kai Ramadan kana ina”. Da sauri yace. “Abba ina Minjibir ne. Lfy kuwa?”. Cikin bada umarni da tashin hankali yace. “Maza ka wuce kayi gida yau kuma cikin Rayyern ya tashi”. Cikin tsananin tashin hankali Ramadan ya mike tare, da barin duk wani abu da yakeyi, hankalinsa amatukar tashe yace. “innalillahi wa innailaihi rajiun! Jikin Hamma Rayyern ya tashi? Yanzu Abba Hamma Rayyern din yana ina?” Abba dake tsaye, cikin alhini da fargaba yace. “Yana gida, kayi sauri kaje.” Yana gama fad’in haka ya katse kiran. Kana yaci gaba da tuƙin da yakeyi. Shi kuwa Ramadan a kidime ya kalli Riyyam-nsra dake cewa. “Hamma Ramadan meya faru”. Ya ƙare .mgnar yana firfito da idanunsa. Idanu Ramadan din ya rumtse da karfi, cike da alhinin abunda Abban ya gaya masa, ya kamo hannun Riyyam-nsra tare da jansa, suka nufi parking lot, hankalinsa atashe yace. “Riyyam mu tafi gida yau kuma ciwon cikin Hamma Rayyern ya tashi, abunda yafi shekara biyu ya kusa shekara uku bai tashi ba, amma yau gashi ya sake tashi mishi.” “Innalillahi!” shine abinda Riyyam-nsra ke ta maimaitawa. Dai-dai lokacin da suka shiga mota. A 360 Radaman ya figi motar yana cewa. “Yah Rabbi, Yah Allah ka bawa Hamma na lfy, gaba ɗaya mun sakankance, da cewar ya worke tunda mukaga yayi shekaru bai tashiba”. A nan gidan kuwa. Cikin yanayi tashin hankali Mamy ta kamo hannun Dr Sulaiman, a gigice ta jawoshi zuwa gaban Jannart da Rayyern ke kwance kanta, irin kwanciyar nan ta rubda ciki. Murya na rawa Mamy tace. “Sulaiman duba min Rayyern yana raye kuwa duba minshi kaga fa baya motsi”. Ta ƙare mgnar wasu irin masifaffun hawaye na kwaranyo mata. Yayinda sai a lokacin kuma Jannart ta sunkuyo da kanta, ta zuba mishi ido tabbas kuwa ya daina motsi, duk rawa da karkarwar da jikinshi keyi ya bari. Wani irin zaro ido tayi tana kallon Mamy dake cewa. “Innalillahi wa innailaihi rajiun Sulaiman ka duba min Rayyern, kada ya tafi ya barmu akwai nauyinshi da bamu sauke a kanmu ba." Shi kuwa Dr Sulaiman kamo hannunta yakeyi, yana son zaunar da ita amman ina, gaba daya ta gama gigicewa, ga hawayen dake ta Kwarara acikin Idanunta. Baba Mauɗo kuwa da sauri ya matso gaban Jannart ya tsuguna, cikin kuma tashin hankali yasa hannunshi, akan wuyan RAYYERN sabida a kife yake, murya na rawa dattijon ya fara kiran sunanshi. “Rayyern! Rayyern!! RAYYANU!!! Muhammad Muhammadu tashi. Buɗe idanunka Mauɗona!!!”. Ya ƙare mgnar hawaye na kwaranyo mishi. Wanda ganinsu ne kuma yasa hawayen idanun Jannart tsinkowa. Tausayin tsohon da Mamy ne sukayi masifar raunata mata zuciya. A fili zaka gano tsananin tashin hankali da kidimar da suke ciki, kana da tsananin sonshi dake cikin kwayar idanunsu. Shi kuwa Rayyern da yakejin kansa acikin wata duniya, mai dauke da tsananin azaba gami da radadi, sama-sama haka yake jiyo muryarsu. Saidai kuma bazai taba iya amsawa ba, duk da yana jiyo kiran sunansa da Baba Mauɗo keyi, saidai baya da hakikanin cewa, ko yan siraran labban bakinsa zai iya motsawa, saboda tsananin ciwon da yakeji. Dr Sulaiman kuwa cikin samar da kwanciyar hankali wa Mamy, ya samu ya ajiyeta bisa kujera kana a hankali yace. “Mamy Rayyern yana numfashi fa, babu abunda ya samesa, Dan Allah ki kwantar da hankalin ki, Insha Allah zai samu lfy, na mishi allura tun a asibiti, yanzu haka ciwon ya fara lafawa, Insha Allah gaba daya zai daina”. Dr. Sulaiman din ya kare maganar cikin, kwantar da murya da kuma son samawa Mamyn nutsuwa. Dai-dai lokacin ne kuma Abba ya shigo. Da sauri ya iso tsakiyar falon. Sai kuma ya iso gefen Baba Mauɗo a kidime ya fara kiransa. “Rayyern”. Sai kuma ya juyo da sauri jin Dr Sulaiman na cewa. “Abba dan Allah ku kwantar da hankalinku, ku barshi zuwa anjima kaɗan zai iya amsa muku, nayi masa allura Insha Allah zai samu sauki”. Wani irin dogon numfashi Abba ya sauke, kana ya koma ya zauna bisa kujerar dake gefensa. Yayinda Mamy kuwa har yanzu ta gaza tsaida hawayenta. Gaba daya hankalinta yaki kwanciya, tsoro takeji kada wani abu ya samu Rayyern din, badon komai ba kuwa saidan sanin da tayi, cewar ciwon cikin baya tab’a yi masa da sauki idan ya tashi. Jannart kuwa da tayi k’asa da kanta, tana jin yadda Rayyern din ke kwakume da ita da masifar ƙarfi, yanayin rikon da yayi mata, dinne kuma yasa kugunta ya soma sarawa, saboda ba wai riko ne na wasa yayi mata ba riƙone na neman mafita. Ramadan da Riyyam-nsra kuwa kusan a jere da sassarfa suka shigo cikin falon, kowannensu hankalinsa amatukar tashe. More especially Ramadan da yasan irin yanda ciwon, keyiwa Hamman nasu idan ya tashi. Da sauri suka nufi kanshi, saidai basu k’arasa ba kuma suka tsaya, saboda ganin su Abba duk suna zaune. Baba Mauɗo na zubda hawaye, Mamy ma haka kana Jannart da yake kwance lib a cinyarta kamar matacce, itama hawayen take tsiyayarwa. Abba kuwa habarsa ya tallafe, saidai kallo daya zakayi masa, ka karanto tsananin tashin hankalin dake kwance akan fuskarsa. Ganin hakanne kuma yasa, zuciyar Ramadan wani irin harbawa, lokaci daya kuma gaba ɗaya jikinsa ya fara tsuman tashin hankali, dan su a zatonsu Rayyern din ya rasu ne. Cikin wani irin tashin hankali rauni gigita da kuma kidima. Riyyam-nsra ya saki wani irin raunataccen kuka, tare da zamewa ya zauna aƙasa ya kife kansa bisa sawun Rayyern, cikin rauni murya na rawa kuka na danne abinda yake faɗa yake cewa. “Innallahi wa innailaihi rajiun Mammy mutuwa zata hanani cika miki burinki, Wayyoooooooo Allah na Mammy na inama kina kusa kizo kiga halin da tsatsonki yake ciki, Mammy wlh shine wlh sune”. Su Abba kuwa, tsananin tashin hankalin da suke ciki, yasa gaba ɗaya basa iya fahimtar kalaman Riyyam-nsra, asalima basa jin me yake faɗa da kyau. Sai dai shi kuwa Rayyern da tunaninsa ke kokarin gushewa, a sama sama yake jiyo kukan yaron, da kuma abinda yake faɗi. Duk da bawai yana fahimtar kalaman sosai bane, amma yaji wasu daga cikin maganganun, wanda ayanzu baya cikin Lfy da kuma hayyacin da zai iya nazari ko hasashen kalaman. Dr Sulaiman ne ya matso kusa da Riyyam-nsra, ya jawoshi jikinsa ya zaunar dashi tare da cewa. “Kai Riyyam-nsra kabar kuka bafa rasuwa yayi ba, ciwon ne ya fara lafawa kaga Abbanku ma yayi shiru”. Sai alokacin Ramadan ya sauke wani irin numfashin daya, sakar masa da wani nannauyan abu mai kama da dutse daya tsaya a ƙirjinsa. Sabida gaba ɗaya ya fara rasa numfashin sa. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin kasa danne kukan sa yace. “Yah Sulaiman, da gaske kake Hamma Rayyern dina, yana numfashi?”. Kai Dr. Sulaiman ya jinjina, kana cikin sauri yace. “Eh Riyyam-nsra bai rasuba gashi yana numfashi, nanda y’an mintuna zai tashi insha Allah.” Ajiyan zuciya suka sauƙe baki ɗayansu. Sai lokacinne kuma Mamy ta iya tsaida hawayenta. Yayinda Baba Mauɗo Kuwa sam hawayen shi ya gaza tsayuwa. Hakan kuwa shi yasa Jannart ta gaza tsaida hawayenta, saboda acikin rayuwar ta akwai rauni sosai, matukar zata ga hawayen Babba, To Lallai zuciyarta saita karye, ba kuma zata iya lallashin kanta ba. Ganin duk sun d’an nutsu ne kuma yasa, cikin sanyi Dr. Sulaiman ya samu ya zauna, tare da d’go kansa ahankali yayi gyaran murya kana anutse yace. “Kwata kwata abun bai wuce 30mnt da fara mishi ba, domin tun da ya fara mishi na fahimta, saboda naga yana ta haɗa zufa, kasancewar alokacin muna cikin meeting ne da sauran Doctor's din mu, Akan wani course da muke son wasu daga cikin Doctor's ɗin namu suje suyi a Mascow, So dana fahimci cewa, ciwon cikin nasa nason tashi ne, sai na bukaci da mu tashi taron, amma sai yaki bani dama, to kafin mu gama ma abin har ya fara tsanan ta.” Idanu duk suka tsurawa Dr. Sulaiman din, saboda Jin abunda yake fad’a. Shikuwa Dr. Sulaeman gyara zamansa yayi, tare da fuskantarsu, cike da son sake samar musu nutsuwa yace. “Insha Allah Rayyern zaiji sauk’i, domin muna fita a meeting din nayi masa allura, saidai kafun nan ma tuni abin ya gama tashi, shiyasa ya ɗan wahal dashi amman Alhamdulillah, bayan 50mn idan alluran ta fara aiki zai dan ji sauƙi, wanda kuma zuwa yanzu inada yakinin, fara aikin allurar Dan shiyasa ma kukaga yayi shiru jikin ya daina bari.” Cikin gamsuwa Ramadan da Abba suka gyaɗa kai, saboda wannan bayanine da likitocin suka saba yi musu, sudai fatansu shine samun saukin Rayyern din. Baba Mauɗo dake zaune kuwa, ahankali yasa hannunshi ya shafa kan Rayyern din zuwa wuyansa. Kana ya miƙe tsaye. Tare da sharce hawayen sa. Cikin tausayawa yace. “Toh Alhamdulillah Allah ya bashi lfy yasa zakkan jikine, Allah ya daga kafadunsa.” Ya ƙare mgnar yana nufar hanyar fita. Cikin sauƙe numfashi Riyyam-nsra da Ramadan suka bishi da ido, da kuma wani kallo mai cike da wani irin so na musamman. Abba da Mamy kuwa. Numfashi suka fesar tare da cewa. “Amin ya Allah baba Mauɗo”. Shi kuwa Baba Mauɗo yana fita Hadi da Ari sukayi kanshi, cikin girmamawa da kwarjinin dattijon suka hada baki wurin cewa. “Allah rene ya jikin nasa?”. A hankali yace. “Alhamdulillah jiki da sauƙi.” “Allah ya kara sauki.” suka had’a baki wajen fad’a. Shikuwa Baba Maud’o. “Amin ya Allah”. Yace yana mai wucewa cikin ɗan side ɗinsu. Kai tsaye Bathroom ya wuce al'wala yayi kana yazo. Ya dauki Kur'ani ya fara karatu wai ko zaiji sanyin zuciyarshi, da wani nauyi daya danne mishi ƙahon zuciyarshi. Amma ina hakan ya gagara, Hawaye kuwa tamkar an bude bakin famfo. Allah ya sani yana jin wani irin azabebben son yaran a zuciyarshi, Baya son gani ko jin duk wani abu da zai cutar dasu duk kankantarshi da yanada hali da ko kuda bazata sauka kan Rayyern ba. Da ya dauka kawai dan kyautata mishi da sukeyi ne, kuma dan kasan cewarsu yaran uban gidansa. Toh amman zuwan Riyyam-nsra yasa ya fahimci, kawai yana son duk wani abinda ya shafesu ne. Wasu lokutan yakanyi tunanin ko dan kamar da Riyyam-nsra din, yakeyi da Rayyern ne yasa yake masifar sonshi ma din. Hannun shi ya daga sama yana mai yiwa yaran addu'a. A nan cikin falon kuwa. Shiru Jannart tayi ta sunkuyar da kanta ƙasa. Yayinda hawayenta keta kwaranya ba ƙaƙƙautawa. Tana ciwo amman bata taɓa ganin irin wannan tashin hankali a fuskar Daddy, kamar yadda ta gani a fuskar Baba Mauɗo da Abba ba. Bata taɓa ganin makamancin gigitar da Mamy tayi a fuskar Mom ba. Duk da tasan mom tana masifar sonta. Wannan kawai ya isa shaidar son uwa da banne a duniya. Mamy kuwa numfashi take ta saukewa kawai. Riyyam-nsra kuwa miƙewa yayi ya haura sama. Yana shiga kuwa ya kira Mammyn sa. Abba kuwa cikin sauƙe numfashi ya tallabe haba. Tare da cewa. “Ramadan dagashi a kanta. Sai ka gyara mishi kwanciyarsa”. Cikin sauri Dr Sulaiman yace. “A'a Abba barshi shida kanshi zai tashi in allurar ta gama ratsashi.” Cikin sanyi Mamy tace. “Ai kuma Jannart din zata gaji”. Kai ya dan juya tare da cewa. “Bazai dadeba zai tashi”. Shiru sukayi. Kana shi kuma Dr. Sulaiman miƙewa tsaye yayi tare da cewa. “Toh Abba ni bari in wuce gida anjima zan dawo.” “Toh mun gode Dakta”. Abba ya faɗa yana mai gyara zamanshi. Shi kuwa Dr Sulaiman Ramadan ya kalla tare da cewa. “Kasan idan ya tashi zai tashi ba ƙarfi illar alurar kenan, shiyasa ba'a cika son yawaita yiwa mutum itaba. Zaijishi duk ba ƙarfi, so dole sai an taimaka mishi ka sani”. Kai Ramadan ya jinjina tare da cewa. “Eh na sani”. Daga nan ya sallamesu ya tafi. Su kuwa, shiru sukayi suka zauna jugum-jugum. Ganin kuma yamma lokacin daura girki yayine, yasa Mamy miƙewa a hankali ta nufi Kitchen. Bayan ta cire lallenta ne kuma ta fara aiki. Ita kuwa Jannart gaba ɗaya ta kasa kwakwaran motsi. Sabida masifar kunya da nauyin Abba da takeji, kana ga kuma nauyin zaratan namiji dake kanta. Wanda agaba daya rayuwarta bata taɓa fuskantar makamancin hakan ba ga wani irin masifeffen ƙamshin jikinsa dake narkar da jikinta, tattausan sumar kansa da sajensa ta zuwa idanu. Yanzu kusan 50 minutes kenan suke a hakan. Yayinda kuma har yanzu hawayenta ked’an disowa kadan-kadan. Suna mannewa ajikin gashin idanunta. Shi kuwa Rayyern dake kwance a hankali ya ɗan ja numfashin wahala tare da fesar dashi. Kana ya rumtse idanunshi da ƙarfi tare da taune lips ɗinshi, duka biyu saboda so yake ya tashi, amman gaba ɗaya jikinshi daga kugunsa zuwa sawun takawarsa sunyi lakwas. Wannan abun shiyasa baya son allurar. Dan muddin akayi mishi ita sai yayi kusan mako guda karfinsa bai dawo dai-dai ba. Da sauri Ramadan ya matso kusa dashi. Dai-dai lokacin kuma Riyyam-nsra shima ya sauko ƙasa. A tare suka ɗan sunkuyo kanshi, ahankali ya buɗe idanunshi jin muryar Abba nakiran sunansa. “Rayyern! Rayyern!!”. Cikin wata iriyar sassanyar murya can ƙasan maƙoshi yace. “Na'am Abba”. Jin Rayyern din ya amsa ne kuma, yasa Abba cikin jin daɗi yace. “Alhamdulillah! Alhamdulillah!!” Rayyern kuwa cikin ƙarfin hali da jarunta ya tattaro ragowar kuzarin sa baki ɗaya. Ya yunƙura alamun zai tashi. Da sauri Ramadan yasa hannunsa zai tallabeshi. Cikin sanyin murya yace. “Barni zan iya”. Cike da rauni Ramadan yace. “Hamma Rayyern bazaka iyaba”. Kar-kar haka jikinsa ke rawa. Lokacin da ya samu ya juyo ya ɗago kanshi. Da sauri ya rumtse idanunshi ganin kamar kan Jannart yake. Haka yasa ya miƙawa Ramadan hannunsa. Da sauri ya kamoshi kana ya yunƙura ya zauna. Lokacin Mamy ma ta iso cikin jin daɗi tace. “Alhamdulillah sannu ko Babana”. Kanshi ya gyada mata. Ita kuwa Jannart a hankali ta miƙe tsaye. Cikin son tsaida hawayenta ta nufi Kitchen. Tashinta ne yasa Abba matsowa kusa dashi. Hakama Mamy nanfa sukayi ta mishi sannu. Ita kuwa Jannart tana shiga Kitchen aikin da Mamy ta fara taci gaba da yinsa. Su kuwa A falon cikin ƙarfin hali ya maida kansa ya jingina da jikin kujera, kana a hankali ya fara yunƙurin tashi tsaye. Da sauri Abba ya tallabeshi gefen damanshi. Kana Riyyam-nsra ya tallabe gefen hagunshi. Ramadan kuwa da Mamy ido suka zuba musu, sunaga yadda yake taka kafafunsa da suke karkarwa. A hankali suka fara take steps din da taimakon su Abba ya samu. Suka haura. Kai tsaye Bedroom dinsa suka wuce dashi. Suna shiga suka kwantar dashi. Sanin kuma allurar zata sashi bacci ne yasa Abba juyawa ya fita. Shi kuwa Riyyam-nsra gefensa ya zauna. Yana gyara masa pillow. Rayyern din kuwa yana kwanciya, lokacin ɗaya bacci ya fara fuzgarshi. Ramadan ko ganin sun haura sama ne, ya sashi fita kaitsaye kuma Mai-nasara pharmacy ya nufa, inda yaje ya d’auko magungunan da Rayyern din Kesha Idan ciwon ya tashi. Ita kuwa Mamy Kitchen ta koma nan sukaci gaba da aikinsu ita da Jannart. Bayan sallan isha'i. A hankali Jannart ta dan juyo tana kallon kofar babban falon, daga nan cikin falonta. Da sauri kuma ta miƙe jin muryar mutumin nan da taji ana kiransa da Baba Mauɗo yana sallama. Da alamun kuma babu kowa a main falon. Da sauri ta mike ta nufo falon. Baba Mauɗo Kuma tsaye yake bakin ƙofar, ya ɗan turota yana sallama da ɗan buga kofar. A hankali tace. “Wa alaikassalam Baba ka shigo mana”. Dai-dai lokacin kuma Mamy ta fito daga side ɗinsu. Cikin girmamawa tace. “A'a Baba Mauɗo ka shigo mana”. Cikin kamala yace. “Toh”. Kana ya shigo. A hankali Jannart ta dan rusuna tare da cewa. “Barka da dare Baba”. Juyawa yayi ya kalleta cikin wani irin mamaki da nazarin fuska da kammanin muryar yarinyar yace. “Barka dai, Ya mai gidan naki da jikin?”. Cike da girmamawa tace. “Alhamdulillah jiki da sauƙi”. “Masha Allah. Allah ya ƙara mana sauki”. Ya faɗa yana mai juyowa yana kallon Mamy dake cewa. “Bismillah mu isa yana sama, Abbansu ma yana can”. Hakan ne yasa ya nufi saman. Ita kuwa Mamy juyowa tayi ta kalli Jannart, da idanunta suka dan yi ja cikin kulawa tace. “Kinyi salla ko?”. Kai ta gyaɗa mata alaman eh. Ita kuwa Mamy. Ba tare da tace mata komaiba ta nufi Dinning area. Foodflask ta ɗauko wanda tasa mata, Abincin da sukayi sakwara ce, da miyar agushi. Miƙa mata tayi tare da plate da spoon tace. “Gashi ki zauna kici abinci, ki kuma bar zubda hawayen nan haka kinji ko Mamana”. Cikin sanyi tace to. Kana ta amshi kular ta wuce ɗakinta. Ita kuwa Mamy Kitchen ta koma tazo ta shiryawa su Ramadan nasu ta kai musu falon sama. Anan ta samesu. Baba Mauɗo da Abba Kuma suna cikin dakin Rayyern ɗin. Ganin har yanzu bacci yakeyi ne, yasa suka fito. Ita kuwa Jannart ajiye kular tayi a falon. Ba tare da tayi niyar ciba, ta kwanta a ƙasa bisa carpet din, tana rike da wayarta. Sam ta rasa me take tunawa, saidai kawai ta fahimci cewa yau gidan babu daɗi dan ciwon Rayyern ɗin. Sabida su Ramadan masu ɗebe mata kewa da Riyyam-nsra mai sata farin ciki duk yau basa da Gud Mood. Tana nan kwance ahaka har tayi bacci. A folon kuwa suna fitowa suka samu Dr Sulaiman ya iso. Nan Abba ya koma dashi ya ɗan ƙara dudduba shi. Kana ya sallamesu ya tafi. Haka dai su Ramadan suka tafi dakinsu. Mamy kuwa falon Jannart ta leƙa ganin tana bacci ne yasa ta wuce side ɗinsu. Dan tasan yau Abba a dakin Rayyern zai kwana. Haka Hakan kuwa akayi. Rayyern kuwa baccin yayi mai zurfi sai karfe uku da rabi ya farka. Abba da kanshi ya hada masa ruwa yayi wonka, Kana yayi al'wala. Yana fitowa yayi ramuwar sallan magriba da isha'i, sannan ya dan sha tea ɗin da Abba ya hada masa da kansa. Toh kuma daga nan sai idonsa ya ɗan bushe. Sai da akayi sallan asuba. Kafin ya koma wani baccin. Koda Abba suka dawo masallacin sun sameshi yana bacci. Nan suka fito. Mamy da Jannart kuwa Kitchen suka shiga dan haɗa breakfast. Kasan cewar yau ɗin asabar ce ba aiki. Yasa Riyyam-nsra da Ramadan ma basu tashi da wuriba. Sai karfe tara suka fito, d’akin Rayyern suka shiga. Zaune suka sameshi bisa carpet ya jingina jikinsa da gado. Mamy da Abba ne zaune agabanshi. Mamy na haɗa mishi tea. Abba Kuma da kanshi yake zuba mishi ferfesun jan nama da Jannart tayi mishi yayi laushi tibis. A hankali ya ɗan juyo ya kalli Radaman dake cewa. “Hamma ya jikin naka?”. Cikin sauƙe numfashi yace. “Alhamdulillah”. Riyyam-nsra kuwa matsoshi yayi da kyau tare da cewa. “Hamma Rayyern Mammy ta gaishe ka da jiki. Zaiton ma tace in gaisheka da jiki”. Cikin sanyi yace. “Ngd". Ganin kuma alamun bai son surutune. Yasa suka sauƙo ƙasa. Abba kuwa cikin kulawa yace. “Rayyern kaci abincin tunda ɗuminsa kaji”. Cikin sanyi yace. “Abba na gaji bazan iya cin nama da sassafen nan ba”. Da sauri Mamy tace. “Rayyern yayi laushi sosai fa”. Cikin narke fuska yace. “Bani tea ɗin kawai is okay". Haka suka hakura suka barshi. Tea ɗin yasha. Kana Abba ya kuma hada masa ruwan wonka yayi. Koda ya fito daga wankan, wasu tausassun riga da wondo yasa wanda Abban ya fito masa dasu. Mamy kuwa tuni ta sauko k’asa, aƙasan ta samu su Ramadan da Riyyam nsra a dining area suna zaune, Yayinda Jannart ke zuba musu abinci. Da sauri Mamy tace. “Kai kun kai abincin su Baba Mauɗo kuwa?” Kai Riyyam-nsra ya gyaɗa tare da cewa. “Eh Mamy nakai musu, yanzu ma na dawo”. “To yayi.” Mamyn tace tare da zama gefensu, nan sukayi Karin kumallon. Wunin ranar dai haka sukayi shi a gida gaba dayansu. Alhamdulillah kuma jikin Rayyern da sauki, sai dai rashin karfi da rashin cin abinci, dama kuma da rashin son mgn da bayayi, dama kuma shi ba gwanin surutu bane, balle kuma yanzu ga halin ciwo. Washe gari ranar lahadi ma Haka suka wuni. Duk da surutun Riyyam-nsra ya rage, saboda jikin Hamman nasa. Da yamma kuma Nasir Ahmad yazo ya duba Rayyern din da jiki. Bayan sun d’an taba hira shida Riyyam nsra ne kuma, yayi musu sallama daga nan kuma gidan Malam Mai-nasara ya wuce. Nan yake sanar masa abinda ke faruwa... Jannart kuwa tun ranar tun lokacin kuma bata sake ganinsa ba ko jin muryarsa. Yayinda Mamy kuwa duk a zatonta Jannart din, duk safiya tana zuwa duba jikin Rayyern din. Washe gari Ranar Monday Alhamdulillah jikin da sauki sosai, domin karfinsa ma ya ɗan fara dawowa. Bayan sunyi breakfast ne kuma Ramadan ya tafi asibiti. Hakan yasa Jannart da kuma Riyyam-nsra, sai kuma Mamy ne ke zaune afalon. D’ago kai Riyyam nsra din yayi, tare da kallon Jannart dake riƙe da wayarsa, tana kallon comments ɗin followers ɗinsa akan wata wakar fullancin daya bibiya. jin wayar tasa tana ringing ne kuma yasashi kallonta, tare da d’an gyara zamansa yace. “Aunty Jannart Waye”. “Mammy ce”. Ta bashi amsa tana miƙo masa wayar. Da sauri ya amshi wayar tare da amsa kiran “Assalamu alaikum yah Mammy”. Jim ya ɗanyi na tsawon kusan daƙiƙu 2, kana a hankali ya miƙe tsaye tare da fara haurawa sama yana cewa. “Afwan Mamma wlh shine baya son surutu, ko wayarsa bai amsa kira, tun ranar nake son hadaku toh ganin baida lfyarne yasa nai shiru”. Ya ƙare mgnar yana ida hawa saman. Kai tsaye dakin Rayyern ɗin ya nufa da sallama a bakinsa. A falon kuwa cike da mamaki Mamy ta bishi da ido. Zuwa yanzu ta fara tsoron wani al'amarin, to wai ma ya akayi bata taɓa tunanin Riyyam-nsra ya nuna mata hoton Mammansa ba?. Tayi wannan tunanin. Jannart kuwa da sauri ta juyo ta kalli wayarta dake gefenta, cikin mamaki ta zubawa wayar ido ganin number dake kiranta... Shi kuwa Riyyam-nsra a hankali ya isa gaban Rayyern dake zaune bisa kujera. Yasa system ɗin shi a gaba da alamun aiki zaiyi dan yanzu ya buɗe ta. Idonshi ya ɗago ya zubawa Riyyam-nsra su. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin karya wuya. Da rauni ya iso garesa, murya a raunace yace. “Ayyah Hamma Rayyern, dan Allah ga waya kayi mgna da Mammy na, tun shekaran jiya take cemin in hadaku ta gaidaka da jiki taji muryarka”. Ya ƙarashe mgnar yana karya wuya. Ga mamakin Rayyern kuwa sai ga hawaye na zubowa a fuskar yaron. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin yin rau-rau da ido. Ya miƙa masa wayar tare da cewa. “Dan Allah Hamma Rayyern kada kace a'a”. Ya rigada ya gama karya mishi zuciya da hawayensa. Duk da ko mgnar yayi sai yaji ya gaji shiyasa baya son yawan mgn. A hankali yasa hannunshin ya amshi wayar. Cikin nitsuwa ya manna wayar a kunneshi tare dasa kafaɗarsa ya makale wayar. Murya a sanyaye yace. “Assalamu alaikum”. A can ƙasar Ethiopia kuwa. Wani irin lumshe ido Mamma tayi, tare da jan wani irin dogon numfashi, kana cikin tsananin harbawar da zuciyarta keyi tace. “Wa alaikassalam Mauɗo am!!!”. Wani irin rumtse idanu Rayyern yayi da azaban ƙarfi tare dasa hannunshi y...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* Ya dafe ƙahon zuciyarshi sabida wani irin masifeffen harbawa da yaji tayi da azaban ƙarfi. “Yah salam”. Shine abinda ya iya fada cikin zuciyarsa. Yayinda Riyyam-nsra kuwa ya zauna a kasa, a gabanshi tare dasa hannunshi duka biyu ya tallabe Fuskarsa, kana ya zubawa Rayyern ɗin idanu kamar mai kallon madubi ko TV. Shi kuwa Rayyern wani irin sakewa yaji jijiyoyin kanshi zuwa zuciyarsa sunayi. Suna bada sautin Ras-ras, yayinda duk kofofin gargasar jikinsa suka fara amsa amon muryar baiwar Allah nan. Yayinda can wurin Mammy ma haka abin yake. Dan Tuni ita wasu hawaye na ke tsiyayo mata, Yayinda takejin zuciyarta nayi mata ani irin duka. Cikin rumtse idanunta tace. “Maudo ya jikin naka?”. Idanunsa ya dan lumshe, cikin kuma jin wani sabon bugun zuciya yace. “Mammmmmy jiki da sauƙi Alhamdulillah.” Riyyam nsra kuwa dake gefe, wasu irin zafafan hawaye ne suka zubo, daga cikin idanunsa, wanda sukafi kama da hawayen farin ciki. Yayinda shikuwa Rayyern meda kanshi yayi ya jingine, jikin kujerar yana mai amsar saƙon da jijiyoyin jikinsa suke bashi. Cikin kasala kuma ya motsa lips ɗinsa tare da cewa. “Amin Mammy.” Ya fad’i hakanne kuma saboda, addu’ar da Mammyn tayi masa. Mammy kuwa Idanunta ta lumshe, cikin kuma danne abunda takeji, yayi tsaye acikin zuciyarta, ta soma yi mishi addu’an samun lafiya, tare da sa mishi al'barka. Sai kuma ta daura da cewa. “Ina Ramadan?” Cikin sauƙe numfashi Rayyern din yace. “Ya tafi wurin aiki”. Daga can b’angaren Mammy kuwa Kai ta jinjina, tare da soma tambayan shi, akan sauran ahlin gidan nasu. Shikuwa Rayyern duk yanda yakejin, mood d’insa na sanjawa, amma anutse yake amsa mata, kana kuma Cikin girmamawa. Kamar da wasa kuwa, shida Mammyn saida sukayi mgnar mituna shida kana sukayi sallama. Bayan ya zare wayar akan kunnensa ne kuma, ya mikawa Riyyam nsra. Cikin sauri kuwa Riyyam ya karb’i wayan, tare da mikewa tsaye, direct ya koma dakin Ramadan. Ganin fitan Riyyam dinne kuma yasa, Rayyern jingine kansa da jikin kujera, tare da rumtse idanunshi. Asanyaye kuma cikin tausasshiyar muryarsa, yake fad’in. “Yah ilahi ya mujibadda'awati. Ya salam”. Sune abunda yake fad’a yana mejin tamkar kanshi zai juye, abubuwa da yawa keyi masa yawo acikin tunanin sa. “Maudona!!” Ya maimaita kalmar da yaji ya tsaya mai arai, dan sai yakejin tamkar ya tab’a jinta. Idanunshi ya buɗe kana a hankali yace. “Toh ko dai Baba Mauɗon da nake jine yasa naji kamar nasan kalmar ada can baya?” Saurin girgiza kanshi yayi, tare dasa hakwaransa ya cije lips d’insa. Take kuma ya fad’a dogon nazari, wanda hakan yasa ya gaza ci gaba da aikin da yake son yin. A can falon kuwa, cike da mamaki Jannart ta zubawa wayarta ta ido Taki amsawa. “Jannart ba kiranki akeyi ba ki amsa mana”. Mamy ta fada tana kallonta cikin kulawa. Jannart din kuwa cikin yanayin nazari tace. “Mamy number’n ba suna, ban san waye bane”. Ta ida mgnar tana jawo wayar jin da tayi sako ya shigo mata. “Toh ki amsa mana ai zakiji waye ne”. Cewar Mamy. Jannart din kuwa kai ta ɗago daga duba sakon tare da cewa. “Lah ashe ma Aunty Dijat ce”. Ganin kiran ya kuma shigowa ne yasa ta amsa kiran. Tare da kara wayar a kunne. Da sauri tace. “Abba kaine”. Gyara zama Barrister Kabir yayi tare da cewa. “Eh nine dai Jannart, na fahimci. Daddynki yana iya zargar wayata da bin diddiginta ne, yasa na kiraki da wayan Khadija." Cikin gamsuwa tace. “Ayyah Daddy na”. Miƙewa Mamy tayi ta bar wurin. Sabida ta barta ta ɗan sake. Ta sake din kuwa ganin Mamyn ta tafi cikin nitsuwa tace. “Abba ya lbrin su Daddyn ya Mom tayi, ina Yah Azeez na?”. Da sauri yace. “Me ruwanki dasu”. Shiru tayi cikin sanyi jiki ta miƙe ta nufi falon ta. shi kuwa Barrister Kabir cikin kulawa yace. “Kina lfy ko". “Lfy lau Alhamdulillah Abba”. Ta bashi amsa tana zama. “Gaba ɗaya jiya ke nai ta tunawa da sanyin nan, ki kula da kanki sosai kin san irin wannan sanyin ƙarshen hunturun yafi miki illa da tada ciwonki, kiyaye shan ruwan sanyi da AC, sannan kike rufe Windows ɗinki duka sabida hazo kinji ko?". Cikin nitsuwa tace. “Toh Abba”. Juyowa yayi ya kalli Dijat dake ta son ya Bata wayar suyi magana da Jannart din, kauda kanshi yayi daga kallonta tare da cewa. “Gidan naku duk lfy ko?”. Gyara labulen window dake kusa da ita tayi kana a hankali tace. “Uhumm shine dai baida lfy, tun ran jumma'a, wai ciwon cikinsa ya tashi, sai ka gani Abba kamar zai mutu fa”. Ta k’are maganan cikin dan nuna tausayawa. Abba Kabir kuwa da sauri yace. “Subahanallah Rayyern din?”. Kai ta gyaɗa kamar tana gabanshi. Sai kuma ta daura da cewa. “Eh Mamynsa nata kuka da Baba Mauɗo”. “Innalillahi Jannart meyasa baki gaya min ba”. Cikin sanyi tace. “Abba na manta ne”. Cikin faɗa yace. “Jannart ki mance ciwo da lfyar mijinki? Kada ki sake yin haka kul kinji ko?". Cikin biyayya tace. “Toh Abba" Barrister Kabir din kuwa dan gyara zamansa yayi, tare da cewa. “In sha Allah da yamma zan zo, akwai wani abu da kike buk’ata ne?” Kai Jannart din ta jinjina, kana cikin sanyin murya tace. “A’a Abba babu abunda nake buk’ata.” “To shikenan sai nazo.” Daga haka sukayi sallama. Bayan ya katse wayarne kuma ta mik’e, tare da fitowa waje suka shiga Kitchen da Mamy. Da yamma misalin ƙarfe biyar da da rabi na yamma. Abba da Barrister Kabir din Suka shigo a jere. Kasancewar shigowar Barrister’n ya samu Abban a wurin Baba Mauɗo ne. Ganinsu ne kuma yasa, Mamy yin murmushi, fuska asake tace. “Sannu da zuwa Barrister". Shidin ma Barrister Kabir din murmushi yayi, kana cikin mutuntaka yace. “Yauwa sannu Hajiya, fatan na sameku lafiya ya mai jiki?” “Lafiya k’alau Barrister, jiki kuma Alhamdulillah dan yana ta samun sauki, ya iyalai?” “Masha Allah Iyalai Alhamdulillah.” Ya fad’a adaidai lokacin da yake zama akan kujera. Yayinda ita kuwa Mamy juyawa tayi kaitsaye ta nufi, d’akin Jannart tana cewa. “Jannart ga Abbanki yazo”. Jin abunda Mamyn ke fad’ane yasa Jannart dake zaune, saurin mikewa tsaye tare da nufo falon tana gyara mayafin doguwar rigar jikinta. Murmushi Mamy tayi tare da juyowa. Ta nufi falon ita kuwa ta rufa mata baya. Suna fitowa ta nufi kusa da Abban tana murmushi. “Abba sannu da zuwa”. Tace tana zama agefenshi. Yayinda ta hango Abban Rayyern kuma yana haurawa sama. Mamy kuwa Dinning area ta nufa. Goran Ruwan sanyi dana Nutri milk tasa a ɗan ma dai-dai-cin tray da cup, kana Akan santer table ɗin dake gabanshi, ta ajiye tray tare da zama bisa kujera. “Sannu Barrister Bismillah ga ruwa”. Ta faɗa cikin kulawa. “To nagode.” Barrister Kabir ya amsa. Tare da daukan ruwan ya d’ansha kadan. Jiyo alamun ana sauƙowa ne kuma, yasa Mamy maida kallonta ga stairs din. Ganin kuma Rayyern ne yake takowa a hankali, yana sanye da wata tattausar jallabiya baƙa mai masifar sheƙi. Irin mai guntun hannu ne jallabiyar, gabanta kuma ta sama ank’awatasa da aninaye. Abba na biye dashi a baya. Sosai ya ɗan rame duk da jallabiya ce a jikinsa, kuwa amma ramarsa ta ɗan fito, sai wani irin fari da yayi yayinda sajenshi yake ɗan hargitse. Cikin jin daɗi Mamy tace. “Alhamdullahi lallai yau kam jiki da sauƙi, tunda har Babana zai sauƙo ƙasa." Jin hakane yasa Barrister Kabir juyowa, ya kalli gefen damanshi ganin Rayyern ne, da yadda yake tafiya a kasalance alamun ba isashen ƙarfi ajikinsa ya sashi cewa. “Ayyah Alhaji da ka barshi ai, Idan yaso ni saina haura in ganshi, gaskiya yaji jiki”. Dai-dai lokacin kuma suka iso kan steps ɗin ƙarshe. Cikin yanayin gajiya da maida nufashi ya zame, ya zauna kan step na biyu tare da jingina kansa, da jikin ƙarafunan gefe da gefen steps din, cikin lumshe ido yace. “Abba na gaji.” Ya ƙare mgnar yana kallon tsakiyar falon. Ita kuwa Jannart jin muryarsa ne, da kuma abinda Mamy da Abbanta suka fadane, yasa ta ɗago kanta tare da ware manyan idanunta,ta kalli hanyar sauƙowan. Wanda yanzu kusan satinta uku a gidan, amman bata taɓa zuwa ko kusa da wurinba. Ido cikin ido sukayi dashi, Wanda hakan yasa tayi maza tayi ƙasa da kanta. Tare da lumshe idanunta tabbas ya rame sosai fuskarshi tayi wani irin haske. Sajenshi ya hargitse kaɗan alamun babu isasshen ƙarfin jiki da nitsuwar lfya. Dib-dab-dib-dab haka taji bugun zuciyarta na harbawa. Shi kuwa Rayyern fuskarshi ya tsuke tare dayin mgnar zuci. “Eh dole mana a Barka ka haura sama, tunda gaka ubana, kasan da ka gani ka karanta duk bai isheka ba ai, sai kaga makwancina". Mtswwww yaja ɗan gajeren tsaki cikin bakinsa. Mamy kuwa cikin jin daɗi tace. “Sannu ko Babana.” Kai ya gyaɗa mata cikin sanyin jiki. Abba kuwa gefenshi ya ɗan ratsa tare da cewa. “Toh huta sai ka ƙaraso ko”. Kai ya kuma gyaɗawa. Barrister Kabir kuwa gyara zamansa yayi tare da cewa. “Rayyern ya jikin naka?”. Da sauri yace. “Alhamdulillahi ni nama worke.” Murmushi Barrister yayi domin ya gane cewar. Har yanzu Dr.Rayyern bai yarda dashi ba, asalima zarginsa yakeyi. Cikin kulawa yace. “Masha Allah. Haka ake so. Allah ya ƙara lfy da karfin jiki.” A takaice yace. “Amin.” Shi kuwa Abban Rayyern da Mamy cikin jin daɗi sukace. “Amin Amin Barrister mun gode matuƙa, Allah ya bar zumunci.” Amin yace yana mai kallon Jannart data sunkuyar da kanta ƙasa, tana wasa da wayar hannun ta. Miƙewa tsaye yayi tare da cewa. “Toh Alhaji bari in wuce gida, Allah ya ƙara sauƙi.” Miƙewa shima Abban yayi tare da cewa. "Amin Amin Barrister mun gode sosai” Daga nan suka fita tare. Suna fita itama Jannart ta miƙe ta nufi ɗakinta. Da wani irin masifeffen kallo Rayyern ya bita dashi, kallon da yafi kama da harara. Mamy kuwa shi ɗin ta zubawa ido, Jin ana kallonsa ne kuma, yasa ya ɗan juyo ya kalli Mamy ganin yadda ta tsareshi da ido ne, yasashi kwaɓe fuskarsa tare da miƙewa ya dawo kan doguwar kujera. A hankali ya kwanta tare da ɗaura kafa ɗaya kan ɗaya kana Yace. “Mamy Riyyim fa?” Numfashi ta sauke tare da cewa. “Ya tafi yi mana cefene shida Hadi.” Kai ya gyaɗa tare da fuskantar TV. Ita kuwa Jannart tana shiga part dinta. Wonka tayi tare da al'wala kana ta fito dan magriba ta gabato. A falon kuma a tare Ramadan da Riyyam-nsra da Abba suka shigo. Gaba ɗayansu riƙe da manyan ledodi. Kitchen suka wuce. Kasan cewar kayan miyane. Yasa duk suka diresu nan. Kana duk suka je sukayi al'wala. Shi kuwa Rayyern dama ya koma ɗakinsa dan yin wonka. Bazai iya zuwa masallaci ba, dan d’an haurowan da yayi duk jikinsa rawa yakeyi. Haka yasa yayi salla a ɗakinsa. Su kuma suka wuce masallacin. Basu dawoba saida sukayi isha'i. A haka dai Rayyern yayi jinyar ɗan motsawa kaɗan da ciwon cikinsa yayi. Cikin ikon Allah cikin mako ɗaya ya samu lfy, sosai yanzu ƙarfin jikinsa ya dawo. Yau Monday har asibiti yaje sai dai sam bakinsa ba daɗi shi yasa bai iya cin abinci. Jannart kuma bata wani ganinsa bare wata mgn ta haɗa su. A can sashin Alhaji idi Saleh Dakata kuwa. Duk yadda Barrister Kabir ya zaci takun yayan nasa ya wuce zatonsa. Hakan yasa ya tsananta matakan irin bi diddigi. Da taimakon Baba Ado da Ashiru. Duk yadda yaso gano ainihin zuciyar yayan nashi ya gaza ganewa. Yah Azeez kuwa sosai ya shiga tashin hankali. Wanda saida yayi jinyar ciwon da tashin hankalin yasakar masa. Mom da Abdul kuwa gaba ɗaya gidan ya juye musu. Domin abun ya musu yawa, ga Daddy da hawanjininsa ke yawan tashi, bini-bini ciwon kai an tafi asibiti. A can tashar Arewa 24 TV kuwa. Gaba ɗaya Aisha Lawal da Aunty Fauziyya D Sulaiman da Hajia Rabi'ah, dama sauran ma'aikatan hankalinsu yayi matuƙar tashi, da jin labarin ɓacewar Jannart. Musamman Salman da gaba ɗaya ya gigice ya ɗimauce. Dan abun ya daki zuciyarsa sosai, hakan yasa ko aiki yanzu ya dena zuwa, dan shi a zatonsa akan shirinsu aka sace ta sai yake gani shine next target din masatan. Ganin tashin hankalin da yake cikine kuma yasa. MD neman Barrister Kabir yayi mishi bayani. Dole yazo har gidansu shida MD. Nan sukayi mishi duk bayanin abinda ke faruwa. Toh Alhamdulillah ya samu nitsuwa sai dai kuma ya shiga ruɗani. Nan MD ya gyara zamanshi tare da cewa. “Yanzu dai sai ka kwantar da hankalin ka. Ka fara zuwa aiki”. Da sauri yace. “Toh Ni da waye zamuyi aikin?". Cikin sauƙe numfashi MD yace. “Yanzu zamu bawa Asiya riƙon kwaryar shirin zuwa, lokacin da komai zai dai-dai-ta.” Cikin tarin ruɗani yace. “Toh ita Jannart fa?” Da sauri Barrister Kabir yace. “Kada ka damu da mgnar Jannart komai zai dai-dai-ta da izinin ubangiji.” A hankali yace. “Toh Allah ya yarda.” Amin Amin sukace kana suka sallameshi suka tafi. A gajiye ya dawo cikin gidan. Ko yanzun fitowarsa kenan daga cikin mota, Yayinda Usman PA ke riƙe da marfin motar. Cikin kulawa yace. “Sannu”. Kanshi kawai ya gyaɗa kana ya raɓa ta gefen Usman ya wuce. Shi kuwa Usman binshi a baya yayi, riƙe da jakar laptop dinsa da ɗaya wayarsa, sai wasu files dake hannunsa. A hankali ya kalli Baba Mauɗo dake yi masa ya jiki, fuska ya ɗan sake tare da cewa. “Jiki da sauki Baba Mauɗo”. “Masha Allah. Allah ya ƙara sauki”. “Amin Amin.” yace tare da wucewa. PA na biye dashi a baya. “Wa alaikassalam”. Mamy tace lokacin da suka shigo tare da sallama a bakinsu. “Masha Allah Babana sannu da dawowa ya Office”. Mamyn ta Kuma faɗa. Shikuwa Rayyern numfashi ya ɗan fesar tare da cewa. “ALHAMDULILLAH Mamy”. Juyowa tayi ta kalli PA dake gaidata tare da, ajiye kayan uban gidan nasa agefenta. “Lfy lau Usman ya Umma da jiki”. Mamyn ta amsa masa tana d’an murmushi. “Jiki da sauƙi, tace ma in gaidaki”. Ya faɗa yana kallon Rayyern ɗin daya nufi Dinning area. Kai ya ɗan juyo tare da cewa. “Riyyam fa, nasan Ramadan kam mun barshi a asibiti”. “Riyyam yana sama yanayi musu gyare-gyare.” Murmushi Usman yayi tare da cewa. “Toh wai sai yaushe zai koma ne, yanzu fa yafi wata ɗaya da zuwa har ya shiga na biyu, kuma banga yana wani aikinba.” Da sauri ya kalli Riyyam-nsra dake saukowa yana cewa. “Toh P.A ko dai korata zakayi ne, wai dan Allah ma me na tare maka ne, nafa gane tun a jirgi ba sona kakeyi ba, to yawo nazo ko kana da mgna?". Ya ida mgnar yana turo baki. Dariya sosai PA yayi domin dama akwai yar tsama tsakaninsu cikin dariya yace. “A'a ni kuma in koreka, to a kaina kake ne?" Cikin taɓe bakinsa da salon ƴan samarin TIKTOK da sukafi kama dana ƴan daudu yace. “Toh waya sani”. Murmushi Usman ya kumayi tare da cewa. “Mamy ni bari in wuce gida”. “Toh ka gaida Umma ko Usman”. “In Sha Allah zataji” Ya bata amsa. Har yaje bakin ƙofar fita kuma ya juyo tare da cewa Riyyam-nsra. “Nest week fa zamu wuce China, dan haka ka shirya mu sauƙeka a ƙasarku.” Ya ƙare mgnar cikin tsokana. Shi kuwa Riyyam-nsra murmushi yayi tare da cewa. “Ayyah to dan Allah ka bari in zamewa Hamma Rayyern PA'nsa mu tafi tare”. Dariya Usman yayi kana ya juya ya fita. Shi dai Dr Rayyern bai kulasu bama, Shi kuwa Riyyam-nsra System ɗin da wayar ya ɗauka ya koma sama dasu. Mamy kuwa shiru tayi ta kasa kunneta can kitchine, dan tasan Jannart na ciki taga kuma Rayyern ya nufi can. A hankali ya sako ƙafarsa ka step ɗin Dinning area. Ƙamshin da yake jin ya ɗan shaƙa. Ba tare da tunanin komai ba ya kutsa kai cikin Kitchen din. Ita kuwa Jannart dake tsaye miyar taushe da man shanu take haɗawa, Yayinda tamaida gaba d’aya nutsuwarta, ga aikin da takeyi din, wanda hakan yasa ita sam bata ma lura da shiba. Shi kuwa Rayyern yana shigowa cikin kitchine din, idanunsa suka sauk’a akan bayanta. Wanda dogon gashin kanta ya sauk’o har tsakiyan gadon bayan ta, kasancewar kuma turkish gown ne ajikinta, shiyasa tayi kyau sosai yaudin, duk wani kuruciya da yarintar ta, I mean innocent dinta ya bayyana. Kallo d’aya yayi mata ya d’auke kansa, tare da tab’e bakinsa, batare kuma da ya aiwatar da abunda ya shigo dashi cikin kitchine dinba, ya juya tare da ficewa, Kai tsaye ya nufi falon Abbansa. Da sallama a bakinsa ya shiga. Gefen Abban nasa ya zauna. Bayan sun gaisane kuma ya ɗan gyara zamanshi, kana cikin nitsuwa yace. “Abba batun tafiya ta China fa na gama komai, Insha Allah Ranar Monday mai zuwa zamu tafi.” Cikin zuba mishi ido Abba yace. “Rayyern baza’a bariba kuma, sai ka kara samun lfyar jikinka?” Dan guntun murmushi Rayyern din yayi tare da gyara zamansa yace. “Abba ba komai nayi sauki ai zan iya zuwa, kaga in mun je ɗin ma ba dadewa zamuyi ba, dududu bazan fi kwana ashirin ba zuwa da biyar zan dawo”. D’an jim Abban yayi, kana cikin shakka yace. “Kai gsky ni dai ban gamsuba.” Da sauri yace. “In sha Allah Abba ba komai fa, zanje lafiya nadawo lafiya.” Kai Abban ya ɗan jinjina tare da cewa. “Kayi shirin tafiyar ne?" Da sauri yace. “Ai na gama komai ma, nida Usman zamu je.” Akaro na barkatai Abban ya sauke numfashi tare da cewa. “Toh Allah ya kaimu, ya kuma bada sa’a.” “Amin Amin.” yace. Jin an fara kiran sallan magriba ne kuma, yasa duk suka mike sukayo al'wala suka wuce masallaci. Yau jumma'a. Bayan an taso sallan jumma'a ne, kuma suna zazzaune a falon suna cin abinci. Dan duk basu ci abincin rana ba. Sabida gudun kada su makara. A nitse ya turo ƙofar falon ya shigo. Tare da sallama a saman lips ɗinshi, yayinda Usman PA kuwa, ke biye dashi a baya. Riyyam-nsra ne ya fara mgn ba tare da ya haɗiye danwaken da yasa a bakinshi ba yace. “Hamma Rayyern Mammy tace in gaisheka da jiki.” Cikin alamun gajiya da ɗan yunwa ya gyaɗa kai. Yana mai kallon Mamy da Usman da suke gaisawa. Kana Mamy na sawa Usman din danwaken a plate. Shi kuwa Usman kanshi ya ɗan juyo ya kalli Jannart dake bare dafeffen kwai. “Hajia Barka da yamma.” k’asa ta d’anyi da kanta, batare kuma da ta d’ago ta kalleshi ba, cikin mutumtawa tace. “Barka dai PA ya gida.” Tayi maganan tana bare kwan tana sawa a plate din da Mamyn ta turo mata. Kana ta miƙa mishi. Ramadan kuwa baki ya ɗan bude tare da ɗan yin shishitan yaji yace. “Kai yajin nada zafi my Aunty ƙara min salat da tumatur da kwai ɗin zai ɗan kashe yajin.” Ya ƙare mgnar yana turo mata plate din, murmurshi tayi tare da cewa. “Toh sha ruwa kafin nan”. Ba musu ya ɗauki cup din ruwa dan suna masifar tsoron yaji. Riyyam-nsra kuwa sai ci yake yana tande baki kamar ɓera a gari. Shi kuwa Rayyern a hankali ya ɗan muskuta tare da kwaɓe fuska. Ido Mamy ta zuba mishi. A hankali yasa hannunshin ya shafa cikinsa kana yace. “Yunwa.” Yayi mgnar can ƙasan makoshin sa. Kai ta jinjina tare da jawo plate alamun zata zuba mishi. Da sauri ya jujjuya kanshi tare da nuna mata Ramadan daketa shishitan. “Abu sai kace cimar Mayu,mutun yanaci yana gigicewa. Ai ni in nasa wannan a bakina suma zanyi Mamy.” Yayi mgnar yana miƙewa tsaye. Murmushi Mamy tayi. Ita kuwa Jannart lips ɗinta duka biyu ta haɗe ta ciza. Saboda yayi mgnar da ƙarfi kuma da gayya. hakan yasa acikin ranta tace. “Uhum ni dai ba mayya bace ato.” Shi kuwa fara haurawa sama yayi tare da cewa Mamy. “Please Mamy abu mai ɗan ruwa-ruwa.” Ba tare da ta kulashi ba. Ta kalli Jannart tare da cewa. “Kici mana Jannart.” Da sauri ta jujjuya kanta tare da cewa. “Na koshi Mamy sai anjima.” Juyowa sukayi suka kalli ƙofar ɗakin. Jin ana bubbugawa. Da sauri Riyyam-nsra dake ta hanyar kofar ya mike tare da zuwa ya buɗe. Fahad ne telan Mamy da ta bawa kayan Jannart. Cikin sauri Riyyam-nsra yasa hannunsa ya amsar masa jaka ɗaya tare da cewa. “Bismilla shigo ciki, Mamy Fahad ne.” Yayi mgnar yana shigowa Fahad na biye dashi a baya, yana dariya tare da rufe ido. Da sauri Mamy ta juyo tana kallon Fahad tare da cewa. “A Allah mai iko al'ƙawarin tela bai zuwa masallaci, nanfa ace min mako, biyu, har zance yayi yawa ma, amma nai shiru sai gashi kuma sai yau ka bullo.” Dariya mai sauti Fahad din yayi tare da ajiye jakar hannunshi. Kusa da inda Riyyam-nsra ya aje na hannunsa. Kanshi ya ɗan shafa tare da zama gabanta kana anutse yace. “Wlh akasi aka samu zazzaɓi ne ya...” Da sauri Ramadan ya katseshi da cewa. “Dan Allah kada ka daurawa kanka ciwo Fahad kai dai kawai kayi shiru.” Dariya yayi tare da cewa. “Toh Hajia buɗesu ki ganima zaki sha, mamakin kyansu da tsarinsu.” Murmushi Mamyn tayi tare da cewa. “Toh Jannart tattare plates din nan.” Murmushi Jannart din tayi tare da fara tattare wurin. Ita kuwa Mamy Fahad din ta zu bawa danwaken tare da sa mishi duk kayan haɗi. Gyaran zamanshi yayi tare da fara ci. Yayinda Jannart kuwa ta gyara wurin. Riyyam-nsra kuwa kayan ya fara jawowa da sauri Fahad yace. “A kai malam dakata ya kake figosu haka? a dinke a goge suke da ko wanne yana haɗe da ɗan uwansa cikin leda.” Ya ƙare mgnar yana matsar da plate din gabanshi ya matso. Kana ya fara fito dasu daya bayan daya saida ya fiddasu kab, kala ashirin da biyar. Shadda biyar lace biyar atampa biyar material biyar shadda lace biyar. A hankali ya fara ware ɗinkin wata shadda pink color, wacce akayiwa ɗinkin fent wok mai masifar kyau dan doguwar rigace. “Masha Allah gsky ɗinki yayi kyau”. mamy ta faɗa tana kallon rigar atamfar da ya kuma warewa. Irin ɗin kin nanne na duwatsun shuwariski masu masifar kyau da akabi da kelleyen kolliyar. Kasan cewar atampar koriyace sosai take daukar ido. Medata yayi ya ninke tare da jawo wani shadda lace, mai azabar kyau pink and purple mai ɗan karen tsada. Sai wani lace ya kuma fiddasa kalan yellow and orange, anyi masa ɗinkin gariyar mata mai masifar kyau. Ita kanta Jannart kai ta jinjina dan ta gamsu da kalar kayyakin, da zafafan ɗinkuna na zamanin da suka samu. Cikin jin daɗi Mamy tace. “Kai sannu da aiki Fahad na huce, dan gaskiya kamana dinki mai kyau, ninkesu kawai medasu leda, dama nasan ɗinkinka ai babu haifi”. Murmushi yayi cikin jin daɗi kana ya medasu cikin leda. Tare da ci gaba da cin danwaken. Cikin jin daɗi Jannart tace. “Gsky ɗinkuna sunyi kyau. Allah ya saka da al'khairi Mamy.” Amin Amin tace tare da kallon Riyyam-nsra tace. “Yauwa ɗauki kayan kai matasu Bedroom in ta shigo sai ta kimtsasu.” Da sauri yace. “To.” Kana ya fara jidansu. Ita kuwa Mamy cikin kula tace. “Nawane sauran kuɗinka Fahad?” Gyara zama Fahad din yayi, tare da jinjina kansa yace. “Ba ranan Hadi ya kai min 70k ba da fari kuma kin bani 50k Yanzu saura 30k kenan Hajjajo.” Cikin dariya Mamy tace. “A'a fa Fahad kuke jin tausayin mutane mana kana nufin dubu dari da hamsin kenan a ɗinki kala ashirin da biyar.” Da sauri yace. “Allah ko Hajjajo ɗan ma kece kuma nasan ba adawo dasu da wuriba.” Kai ta jinjina tare da cewa. “Toh ba matsala Ramadan yi mishi transfer.” Cikin sauran ɗan shishitan yace to. Kana shi kuma Fahad ya fara gaya mishi ac no dinsa. Haka dai yayi mishi send 30k din kana yaci yayi haniƙan kafin ya sallamesu ya tafi. Usman ma tare suka fita. Shi kuwa Ramadan anan ya miƙa sai bacci. Mamy kuwa cikin alamun baccin itama tace. “Yauwa Jannart jeki kimtsa kayanki. Sai kizo ki samawa mijinki wani ɗan abu mai sauƙi.” Kai ta jinnina kana ta miƙe. Riyyam-nsra na cewa. “Yauwa kiyi ki fito my Aunty zan tayaki.” To tace kana ta wuce daki. Itama Mamy dakin ta wuce. Shi kuwa Riyyam-nsra nan ya zauna tare da fara sana'ar tasa. Bayan ta gama kimtsa kayan nata kab da shiryasu cin drawer ne. Ta fito a falon ta samu Riyyam-nsra. Cikin alamun gajiya itama tace. “Muje mu dama masa kunu.” Tayi mgnar tana gaba. A ranta kuwa tana cewa. “Mutumin da ba'ayin masa gwaninta, zanyi mgninka ne kunu zan dama maka, idan kaga dama kasha in kaga dama ka bari cikinka ko nawa.” Shi kuwa Riyyam-nsra yana biye da ita, har cikin store. Shinkafa danya ta ɗiba gongoni biyu. Ta miƙa mishi tare da cewa. “Yauwa wonke wannan ka jiƙa min shi”. Toh yace tare da amsa. Manyan Robobin dake jere a wurin ta ɗan fara budewa. Tana buɗe na forko ta samu tankadedden garin kunune, da alama ya dade ɗan har ya fara yin zare-zare. Tana buɗe na biyu kuma ta samu markadedden gyada ne mai kyau, sai nason mai yakeyi. Cikin jin daɗi tace. “Lah markadedden gyaɗa ai ban saniba,In sha Allah kwannan zan mana miyar kase zan matse man inyi tunkuza.” A roba ta ukune kuma ta samu barerren ɗanyen gyaɗa, ɗan ƙasa irin jajayen nan. Ɗan ɗago kanta tayi ta ɗauki roba, gyad’an a diba gongoni huɗu. Kana ta fito cikin Kitchen din, inda ta samu Riyyam-nsra tsaye ya wonke shinkafar ya jiƙata. Sa gyadan tayi a tray'n roba ta bushesa tare da tsince duk wani ɗan daɗi. Kana tasa ruwa ta wonkesu. Sannan ta haɗesa da shinka fan. Kujerar ɗan table ɗin dake tsakiyar Kitchen din Riyyam-nsra yaja ya zauna. Ita kuma store ta koma, ta ɗan dudduba tsamiya, saidai kuma bata samuba. Da sauri ta fito kitchine ɗin. Fridge ta bude ɗan tuno akwai lemun tsami. Guda biyar ta dauko manya, ta miƙawa Riyyam-nsra tare da cewa. “Yauwa ga wannan matse min ruwansu.” Aje wayarsa yayi tare da cewa. “Toh bani cup.” Miƙa mishi cup da wukawa tayi, kana ta koma gaban Fridge din. Kwakwa kwaya biyu da dabino ta ɗebo, mai ɗan yawa sai citta kwaya biyu rak, sai kanamfari cokali ɗaya, tazo ta baresu tare da cire kwallayen dabinon da bawan kwakwan. Kana ta watsasu cikin shinkafar da gyaɗan data jika. Blender ta ɗauko tare da lallatsashi. Kana tazo ta zuba kayan haɗin duka da yake kofin blender’n, babbane ruwa ta ɗan tarfa ciki, rufewa tayi tare da kunnawa, ta markadeshi lukui. Bayan tagama ne kuma ta ɗauko tukunya number uku. Ta lallaye sannan ta dauki rariyar tatan koko. Shina ta lalleyeshi. Kana ta juye cikin tare dasa ruwa ta lallaye kofin blendern mai dan yawa ta lallaye ta meda shi wurin zamanshi. Ta tace markaden. Yayi wani irin fari tas tamkar madaran shanu. Gas din ta kunna kana ta ɗan rage ruwan kunun a kofi, sannan ta ɗaura kan wuta, tare da dauko ɗan ƙaramin muciyarsu. Ta matso kusa tasa cikin tukunyar, tana ɗan motsashi a hankali wutan naci, tana nan tsaye tana gaurayashi kuwa har ya fara kauri. Tana motsashi tana tarfa wannan ruwan data diba tare da ruwan lemun tsamin. Lokaci ɗaya ya fara wani irin masifeffen ƙamshi yayi kauri yayi fari tas, in ka gani zakace kinɗirmo ne aka burge. Kashe wutan tayi tare da sauƙe tukunyar. Riyyam-nsra kuwa aje wayarsa yayi tare da cewa. “Har kin gama.” Sai kuma ya matso ganin yadda kunun yake da sauri yace. “Kai my Aunty wannan ko nono ne kikayi?” Murmushi ta ɗanyi tare da cewa. “Kunun Gombawa kenan.” Kai ya jinjina tare da miƙo ƙaramin cup yace. “Samin in mana dandanel". Murmushi tayi tare da sa mishi. Kana ta ɗauko wani roba mai kyau ta juyeshi ciki. Kana ta rage kaɗan tasa a ƙaramin flaks. Tasa bisa tray'n tasa mug da spoon kana sai madarar gari a roba mai haɗe da set din flaks din. Ɗayan kuma tasa zumar a ciki. Kana ta mikawa Riyyam-nsra. “Ajiye kam table a Dinning.” To yace ya amsa. Ita kuma ta jawo nashi kofin kunun, madarar ta saka mishi tare da zuma ta motsa da kyau. Kana ta miƙo mishi tana cewa. “Biri in sa wannan kuma a Fridge don in yayi sanyi yafi daɗin sha.” Kai ya jinjina tare da amsa ya fita. Ita kuwa ta buɗe Fridge ta sashi ciki. Kana ta wonke komai ta fito. (Gareku masu karatu. Kunun yana sauko da ni'ima a jikin mace sosai kana da ruwan nono ga mai shayarwa, ga maza kuma yana sasu feelings yana kuma mgnin ciwon ciki in kin yawaita zuma da dabinon yana kuma gyara fatan jiki.) Da sauri ta fito falon jin Riyyam-nsra na cewa. “Wow masha ALLAH kai my Aunty wannan kunun duniya ne, yaseen yayi masifar daɗi.” Yadda yayi mgnar da ƙarfine yasa Ramadan buɗe idonshi tare da yin tsaki. Cikin murmushi Jannart tace. “Kadama ka sake rufe ido la'asar tayi. Tashi kawai.” Miƙa yayi tare da cewa. “Wallahi yajin nanne ya sani bacci.” Juyowa sukayi jiyo takun. Rayyern yana sauƙowa. Kanta ta kauda daga kallonshi tare da nufar ɗakinta. Shi kuwa Riyyam-nsra ya kalla tare da cewa. “ku tashi kuyi al'wala mu tafi masallaci.” “To.” Sukace kana duk suka miƙe sukayi al'wala suka mara mishi baya. Ita kuwa Jannart tana shiga bathroom ta faɗa wanka. Wonka tayi da ruwan sanyi dan cikin kwana biyun nan. Duk zafi ake ɗanyi, alamun sanyi na tattara kayansa zai tafi ya bawa zafi wuri. Al'wala tayi kana ta fito. Bayan ta idar da salla ne, ta mike ta isa gaban dreesing mirror'nta, mai ta ɗan shafawa jikinta. Kana ta ɗan murza yar fauda tare dasa kwalli sai man baki, da ta ɗan goga akan lips dinta, tare kuma da gyara gashin giranta. Takowa tayi zuwa gaban durowar ta, Ido ta zubawa jerin kayan bayan ta buɗe durowar, ahankali tasa hannunta ta jawo ledar da taga wata tattausar atamfa, Black and green color sai ratsin red, wanda akayiwa dinkin riga da zani. Underwear ta zaro fari ƙal da pant shima fari. Bayan ta rufe drawern ne kuma, ta dawo bakin gadon ta tsaya, kana anutse ta zura kayan. Cas kuwa suka zauna mata a jikinta, Musamman rigar da tayi cib-cib da jikinta, breast cup din da aka yiwa rigar tamkar an gwada mamanta ne. “Kai tela maye ne.” Ta faɗa lokacin da ta dawo gaban dreesing mirror'nta, ganin yadda ƙirjinta yayi cib-cib a cikin rigar. Ɗaurin ɗan kwali ta murza tare da fito da jelan gashinta gefe. Turare mai sanyin ƙamshi ta fesa ajikinta, kana ta zaro gyale red color ta yafa a kafad’anta kana ta fito. Kitchine ta nufa, sabida jiyo motsin Mamy da tayi. “Kai Masha Allah diya kinyi kyau". Mamy tace lokacin da tayi arba da ita. Murmushi tayi tare da cewa. “Ngd Mamy". Ta ida mgnar tana shigowa ciki tare da cewa. “Mamy ga kunu a fridge.” Kai Mamy ta gyaɗa tare da cewa. “Au kunu ne ni ai nayi zaton kimdirmo ne.” miƙowa Mamy hannu tayi alamun ta bata aikin, suyan kayan miyan da takeyi tace. “Haka Riyyam-nsra ma yace.” Kai Mamyn ta jinjina tare da cewa. “Ato bari in na gama zan sha,yanzu bar wannan ɗauko semolina kizo ki tuƙa mana tuwo, yau miyar kuɓewa da bandan kifi zamuyi da tuwo bayanshi bazamu ƙara komai ba mun gaji". Toh tace kana ta ɗauki garin tazo ta fara tukawa. Ita kuwa Mamy ruwan nama tasa a suyan kayan miyar nata, kana tasa tafasheshshen nama da kifi banda, da ɗan dakakken daddawa da citta da kanamfari. Ita kuwa Jannart bayan ta gama tuka tuwon ta rufeshi yana turara. Tace. “Mamy kubewar fa." “A gata can na gogata.” Dai-dai lokacin Rayyern ya shigo cikin falon, da sallama a bakinshi tare da daurawa da kira “Mamy! Mamy!!.” “Na'am Rayyern gani nan fa”. Tace tana juyowa tana kallon ƙofar Kitchine ɗin. Shi kuwa cikin alamun gajiya ya shigo. Kauda kanshi yayi daga kallon inda take. Kujera yaja ya zauna tare da cewa. “Kai Mamy daddawa yayi yawa a miyar nan, ji yadda duk Kitchine din ya dibke.” Rufe tukunyar Mamy tayi tare da cewa. “In ta tafasa zai ragu.” “Mamy yunwa.” Yace yana mai ajiye wayarsa gefensa. “Jannart bashi abinda zaici.” “Toh". Tace tare da juyawa ta fita. A hankali ya ɗan juyo kwayar idanunsa. Jin motsin ta ajiye tray'n gefensa. Yatsunta ya ɗan kalla kana ya kauda kanshi. Ita kuwa bud’e flaks din tayi ta zuba mishi kunun a cikin mug mai dan girma. Saida ta kusan cikashi, kana a hankali ta ajiye tare da sa spoon ta debi garin madara, cokali uku ta saka mishi, kana ta ɗaga robar zuma ta sulala mishi, tare da motsashi kana ta ajiye mishi a gabanshi. Da sauri ya ɗan sunkuyo ido ya zubawa kunun ba tare daya fahimci menene ba. Cikin kwaɓe fuska yace. “Mamy me wannan kuma?” Tana mai fita Kitchen din tace. “Taɓa kaji.” Sai kuma ta kalli Jannart tare da cewa. “Kwashe abin cinnan haka.” “Toh Mamy.” Jannart din tace tana mai juyawa ta nufi wurin tukunyar. Shi kuwa Rayyern idonshi ya lumshe sabida ƙugin yunwa da cikinsa keyi, ahankali yasa hannunshi ya ɗauki spoon din. Motsa kunun ya farayi wanda yake masu kallon nono, sai dai ganin yana tururine yasashi fahimtar ba nono bane. A hankali ya ɗan ja guntun tsaki. Sai kuma ya ɗan ɗebo cikin cokalin ya ɗan ɗago sama ya zubawa kunun ido, sunkuyowa ya ɗan yi harshensa, ya ɗan zaro ya ɗan laso kunun. Zir haka yaji yawun bakinsa ya tsinko kunsan Dakta da son zaki da gardi. Da sauri yasa spoon din a bakinsa ya zuƙe kunun. Idonsa ya lumshe sabida dandanon kwakwa da zaƙin dabino da zuma da gyadar da yaji sun gigita masa harshe. Gyara zamansa yayi tare da d’ago mug din ya kai bakinshi. Kasan cewar madara da zumar sun sa zafin kunun ya koma dai-dai misali. Kafa kanshi yayi yana mai lumshe idonshi ya fara zukan kunun. Yana mai jin garɗinsa, saboda d’umin kunun ya wadaci hanjin cikinsa. A hankali ya ɗan janye mug din, yana mai jin dandanon lemun tsamin ya, gyara mishi bakinsa Kunsan bakin mara lfy. Numfashi ya ɗan fesar tare da juyowa ya kalleta tana aikinta kamar bata Kitchine din. Kafa kai yayi ya shanye sauran kana ya aje mug din, gyatsa yayi mai sanyi kana ya miƙe ya fita yana jin cikinsa tib-tib. A falon ya zauna bayan ya kara karfin Ac sabida zufan data karyo masa. Ita kuwa Jannart tana gama kwashe tuwon ta ida miyar, tuni kuma an fara kiran sallan magriba, tana gamawa ta fito. Yayinda Ita kuwa Mamy tana can wurin Abba. Washe gari da safe. Kasan cewar asabar ce tuni u Ramadan sun shiga gari. Rayyern kuwa sai karfe goma saura ya sauko cikin shigar tattausar jallabiya blue mai guntun hannun. Kai tsaye wurin Abbansa ya wuce, bayan sun gaisa ne kuma ya tafi wurin Baba Mauɗo. Ya dan jima a nan kafin ya dawo ciki. A falo ya samu Mamy kwance tana kallon tv tuni sha ɗaya ta gota lokacin, gefenta ya zauna a ƙasa tare da jawo system dinsa da ya ajiye kafin ya wuce. A hankali yace. “Mamy me aka dafa?.” Ba tare da ta kalleshi ba tace. “Dumame mukayi na tuwon jiya dan bai ciwuba, kasan mu kuma muna son ɗumamen dasu Baba Mauɗo duka.” Kai ya gyaɗa dan yasan time to time suna ɗumamen duk da shi dai ba ci yakeyi ba. “Me su Riyyam-nsra sukaci?". Ya kuma tambayarta. “Waya san musu ni dai naji Ramadan yanata kwarwa da mita, wai Riyyam-nsra ya cika musu yaji, ina zaton indomie suka soya da kwai.” Kai ya ɗan juyo ya kalleta tare da cewa. “Toh Mamy yunwan da nakeji ni me zan samu?” Cikin kauda kai tace. “Tambayi matarka.” Da mamaki ya kalleta ganin ita bashi take kallo bane ma, yasa shi yin kwaffa tare da jingina kansa. Dai-dai lokacin kuma Jannart ta fito daga Kitchen din riƙe da roba da markadedden gyada a ciki, ta ɗan sa ruwa da yar ƙaramar muciya alamun matsan mai zatayi. Ido Mamy ta zuba mata, ita kuwa Jannart zama tayi gefe a ƙasa. Kana ta kuma kallon Mamy ganin har lau ita take kallo. Da sauri tayi ƙasa da kanta ganin Mamyn ta meda kallonta ga Rayyern ɗin. A hankali ta ɗan ɗago ta kalleshi cikin lumshe ido tace. “Ina kwana?” A hankali ya ɗago kanshi ya juyo gareta. Ido cikin ido sukayi, haka nan ba zato ba tsammani bare niya, kawai sai yaji lips ɗinshi sun furta. “B...! By *GARKUWAR FULANI* “Ba abinda za'a bani kenan Mamy.” Yayi mgnar yana sunkuyar da kanshi, ita kuwa Mamy murmushin dake son subce mata ta danne tare da cewa. “Gaka ga matarka nan. Rayyern ka fita idonafa ka dena damuna, ka tambayeta ita mana, ya zaka zo ka tsareni da mita kamar ɗan yaye.” Kanshi ya juyo ya kalleta cikin kwaɓe fuska ya kontar da kai bisa kujerar. Cikin sanyi yace. “Shike nan Mamy na barki.” Miƙewa tsaye Mamy tayi tare da nufar side ɗinta tana cewa. “Bari ma in bar maka wurin.” Ita dai Jannart jujjuya yar muciyar takeyi, tana haɗe markadedden gyadan. Tuni kuma ya fara haduwa ya fara nason mai. Shi kuwa Rayyern cikin haɗe fuska ya kalleta, kana yayi mgnar can ƙasan maƙoshinsa. “Ke wai ce miki akayi ni bani da rabone a gidan nan?”. Juyowa tayi ta ɗan kalleshi a fakaice kana ta meda kanta. Dan bata jishi ba sosaiba ta dai ji alamun yayi mgn kam. Shikuwa ganin hakanne yasa shi, jan tsaki tare da dan buɗe murya yace. “Ba dake nake mgna ba? Kina jina kinyi shiru.” Da sauri ta ɗago kanta tare da cewa. “Ban jiba?" A kufule yace. “Kada Allah yasa kiji, idan kunu na na jiya yana nan, ai sai ki kawo min tunda ba ke kika dama minba.” Jin abunda ya fad’a dinne kuma, yasa ta satan kallonsa, ta gefen Idanunta, batare kuma da tace masa komai ba, ta miƙe tsaye da robar a hannunta. Kaitsaye dining ta nufa ta ajiye robar, sannan anutse ta wuce cikin Kitchen, mug ta ɗauƙa da spoon kana ta buɗe fridge, sassayan kunun ta tsiyaya mishi. Kana tasa madara da zuma ta motsa, sannan ta ɗaura a dan tray. Anutse ta fito daga cikin kitchine din, hannunta dauke da tray din, ta nufo inda yake. Isowarta ne kuma yasa shi d’ago kanshi ya kalleta. Jannart kuwa batare da ta kalleshi ba, ta d’an rusuna agabanshi, tare da ajiye try’n, cikin tafiyarta na nutsuwa kuma ta juya ta tafi. Shi kuwa Rayyern baki ya taɓe tare da cewa. “Aniyarku zata koma kanki, wato irin bari ki fara kasheni da yunwa dinan ko, dan kin samu an sake miki ragamar gidan.” Ya ida mgnar nasa yana kai mug din bakinsa. A zatonsa mai dumine sai kuma ya jishi mai ɗan karen sanyi harda ɗan kankara, da sauri ya lumshe idonshi dan sai yaji kamar yafi daɗi a hakan, sai yakeji kamar masoyinsa milkybar Chocolate dinsa yakeci, dan wani rin gardi yaji kunun yayi mishi. Jannart kuwa komawa tayi ta ci gaba da aikinta, dan sosai ta tuka tukunzan nan saida ya haɗe da kyau mansa ya fito. Tsiyaye man tayi a cikin kaskon mai, kana taja kujera ta zauna, tunkuzan ta fara gutsura tana mulmulasu ƴan ƙanana tana sasu kan tray mai ɗan girma. Yayinda busan doyan da ta daura yake ta tururi alamun ya dahu. Da sauri ta ida gama mulmula tunkuzan. Kana ta miƙe ta kaishi cikin store ta ɗaurashi sama tare dasa rariya a kai yadda zaisha iska. Tana fitowa ta sauke tukunyar ta kwashe doyar cikin, kula biyu manya daya nasu Baba Mauɗo daya nasu sai ƙaramar kuma ta Abba. Dakakken yajin k’arakon da yasha kayan hadi tasa musu a robobi, kana tasa plates, sannan ta ɗaura wannan man data matse yanzu ta soya, ta sawa kowa. Ganin kusan ƙarfe ɗaya ne yasa tasa kadan a plate, tare dasa yaji da mai, kana ta fito da salat da dafaffen kwai. Inda ta barshi a nan ta sameshi ya dukufa kan system ɗin nashi. A nitse ta wuce shi, shi kuwa yatsun ƙafarta ya ɗan bi da ido har saida ta ɓacewa ganinsa. Bayan sallan azahar ne duk suna zaune a Dinning table. Cikin zuba musu ido yace. “Wlh za'a kasheku da yaji sai Ulcer tayi muku mugun illa, Ramadan kafa san illan yaji, jiya war haka kake cin danwake har kana kuka dan yaji, amma yanzu kazo kanacin wani abu daban kuma.” Da sauri Ramadan yace. “Wato harda kuka nayi jiyanko, to amman dai gsky wannan ba yaji, kuma wlh yamin daɗi yama fi min a soya doyan da kwai.” Riyyam-nsra ne ya ɗan kalleshi yana sa farar doya da yajin k’arago, da yankekken kwai da ƴar al'basa da man gyaɗan a baki yace. “Gsky nima yamin daɗi wlh, dan Mammy na yawan yi mana shi.” Kai ya jinjina tare da cewa. “Okay aci daɗi lfy.” Sai lokacin Mamy ta kalleshi a fakaice tace. “Kai har zaka cewa wani yasan illar wani abu kuma yake ci, kaida kasan ciwonka kuma kake meda zaki abokin rayuwarka.” Da sauri yace. “No Mamy ciwo na bashi da alaƙa da zaƙin.” Kai kawai ta gyaɗa tare da zuba mishi ido irin na tuhuma. Ganin hakane yasa ya juyawa yayi ya nufi sama... Haka dai al'amarin zaman gidan yayi ta tafiya. Cikin kwanakin sosai Rayyern ya samu lfy ya koma kamar da. A can tashar Arewa kuwa sosai Asiya tayi farin cikin jin lbrin bacewar Jannart daya zo mata da wani nasarar rayuwa. Tunda gashi aikin da take son din ya dawo hannunta. A gidan Barrister Kabir kuwa sosai hankalinsa ya kwanta yanzu, ya duƙufa kan fuskantar karar da zai shigar ka'in da na’in, nason tono tsohon zalumcin da aka binne, shekara da shekaru. Alhaji idi Saleh Dakata kuwa sosai ɓacewar Jannart, ya gigita mishi lamuran rayuwa, wannan yasa ya dade rabonsa dasu Dr.Lukman ma. Sai dai yau tun safe yake gidan Alhaji Bala Tambari. Kasan cewar yayi tafiya ne, kusan na wata daya yasa suka jima basu gana ba. Cikin tsananin takaicin abubuwan da suka faru,Alhaji idi Saleh Dakata ya kalli Alhaji Bala Tambari tare da cewa. “Toh kaji dai duk abinda ya faru, ni kuwa kaji matakin dana ɗauka, da kuma kalubale da nasarorin dake cikin al'amarin, dole inyi wani abu dan tabbatar da abinda zai kiyaye min ahlina da mutuncina.” Murmushi Alhaji Bala Tambari yayi kana yace. “Wannan shirin naka yayi, kaga duk kulafacin mutun da nacinsa bazai cimma manufarka ba, amman inada shawara ta musamman da zan baka, ka bari sai na ɗan huta, zuwa jibi zanzo har gidanka, sai muyi maganan.” Cikin jin daɗi da dukkan yarda Alhaji idi Saleh Dakata yace. “Toh ngd matuƙa sai na ganka, ni bari in wuce Tababa Company.” Daga nan sukayi sallama. Kasancewar yau ɗin Lahadi ne, ya kama kuma gobe Monday Dr.Rayyern Mai-nasara da PA'nsa zasu tashi zuwa China. Yau tun safe daya fita bai dawo gidaba. Shida Abbansa dan suna Mai-nasara campany'n su da aketa kafa injinun kayan aiki. Suna dudduba duk wata inji ko ƙarfen dakeda matsala. Bisa jagoranci Engineer Bello, dan su san me-da-me suke da buƙatar sayan sabo, in yaje China. Gaba ɗaya wurin masarrafin nasu, suketa dudddubawa yayinda PA ke biye dasu a baya, yana riƙe da woyoyin uban gidan nasa. Shi kuwa Rayyern rike da system nashi yake. Yana wasu ƴan rubuce-rubuce da alamu bayanan Engineer bello yake adanawa na abubuwan da suke buƙata. “Wannan shine babbar matsalar data dakatar da komai, badon shiba da tun tuni an fara sarrafa al'kama zuwa fulawa, kana a medata macaroni indomie, da dai sauransu, ganan Cerelac ma da yayi k’aranci, kuma akwai buk’atar lallai muyisa.” Engr bello ya faɗa yana nunawa, Dr Rayyern wani ɗan ƙaramin ƙarfen da bai taka kara ya karyaba. Hannu Rayyern yasa ya amshi ƙarfe Tare da duba numbers din jiki yace. “Number 2%”. Da sauri Engr bello yace. “Eh to 3% ake bukata dan wannan campany'n ai yafi sauran baki ɗayansu girma da manyan kayan aiki, na manta ne san da zaka tafi ban cema kada ka sayi kamar na wanda ka saba saya ba”. Kai Rayyern din ya jinjina tare da cewa. “Ba matsala a ajiyeshi zaiyi amfani, dan na campany'n Jigawa ya fara samun matsala aturashi can. PA." Ya faɗa yana kallon Usman. Da sauri Usman PA yace. “Ok Sir". Haka dai sukayi ta zazzagayawa. A gida kuwa Jannart ce tsaye gefen Mamy dake kokarin shiga falonta. “Mamy zaki shiga ne?". “Eh.” tace tare da juyowa tana kallonta. “Toh me zamuyi abincin dare?” Cikin bada ishashshen matsayi Mamyn tace. “Ki dafa duk abinda kike son muci.” Murmushi Jannart din tayi, kana cikin sauri tace. “Yauwa to Mamy tukekken tuwon shinkafa da miyar kase kuna ci ko?.” Ɗan jim Mamy tayi kana a hankali tace. “Ba matsala kiyi, ni dai bansan miyarba amman nasan zan iya ci”. Da sauri tace. Toh kana ta fada Kitchine ita kuwa Mamy ta wuce falonta. Tana shiga Kitchine din. Ta ɗauko tukunyar yar madaidaiciya number biyu kenan. *(Tun bayan gamakarantan littafin GARKUWA anata damuna wai yadda ake miyar kase, shiyasa Jannart zatayita daki-daki Hajia ki kula miyar tana da masifar daɗi)* Lalabe tukunyar tayi kana tasa ruwa fiye da rabin tukunyar kusan cikawa ta ɗaura kan gas bayan ta kunna wutan. Dai-dai-ta wutan tayi Dai-dai misali. Kana ta debi kayan miyanta masu ɗan dama tattasai al'basa, tumatur kaɗan duk da tasan basa son yaji ta ɗan ɗebi taruhu kaɗan sabida miyar kase tana raina yaji ainun. Jajjagesu tayi, kana ta adanasu gefe ta rufe. Ganin tukunyar ta fara Bararraka ne, yasa ta wuce store. Wannan tunkuzan data aje ta ɗauko Ya ɗan bushe ya kama jikinsa yayi kam. Haka yasa ta juyeshi a roba, kana ta buɗe tukunyar ta ɗan ɗebi ruwan zafin ta zuba a ciki, Sannan ta ɗauko bushesshen yakwanta, mai kyau ta wonkeshi kana ta sa cikin tukinyar tuni ya fara tafasa, Sai kuma ta jawo robar tunkuzar da ta zuba tafasasshen ruwan a kai, sauri-sauri ta ɗan motsashi ta lallayeshi mgnin ɗan kura in akwai. Kana ta watsasu cikin tukunyar tare da rufewa, ta kuma ɗan ƙara wutan. Yadda zasuyi ta watsal-watsal da kyau gudun cakudewa shiyasa ba'asa tunkuzar sai ruwan ya tafasa da yakuwar a ciki, Rufewa tayi. In a take kika mulmula tunƙuzarki ba sai kin lallabeta ba, Yakuwar anfi son bushesshe dan zaifi ɗan tsami. Amman in ba busashen zakisa ɗanyen ma ba matsalar komai. Tukunyar ta buɗe kai ta jinjina ganin, yana ta watsal-watsal mulmulayen tunkuzar nan suna ta jujjuyawa. Yayinda tuni man jikinsu kuma ya tsastsafo sosai kai kace tasa mai. Juyawa tayi jikin Fridge. Soyayyan naman miyan da suke ajiyewa, ta ɗibo mai yawa, tare dasa ƙasusuwan tantakwashi, kana ta zo da plate din kan table ɗin, kara yayyanka naman tayi kanana. Sannan ta buɗe tukunyar ta watsashi ciki ta rufe. Watsa-watsa haka yake tafasa, ruwan naman yana tsastsafowa yana gaureyewa. Tuni kuma tunkuzar ta kame jikinta, ta fara komawa tamkar hanta ga ganyen yakuwan yayi shar gwanin kyau, karamar tukunya ta ɗauka a gefen, man gyaɗan hannu tasa kadan, Kana ta juye kayan miyar nan, ta ɗan soyasu sama-sama kana ta sauƙesu. Bandan kifi tarwad‘a ta ɗauki guda huɗu cikin kwalin da kifin suke a store. Baresu tayi kana ta gyarasu ta fito da tsokokin ras. Guntun ruwan dumin data bari ta juye kan kifin. Kana ta debo al'basa ta yanka mai yawa, irin ƙananan yankan nan. Citta da kanamfari ta ɗan daka. Kana ta buɗe tukunyar ta saka su. Lokaci ɗaya suka fara zuba ƙamshi. Rage wutan tayi Dai-dai misali. Kana ta kimtsa komai. Ganin la'asar tayi ta fita ta wuce ɗakinta dan yin salla. A hankali ta fito daga cikin Bathroom din bayan tayi al'wala. Miƙewa tayi kan sallayar bayan ta idar da sallan. Sabida sanin miyar tana buƙatar wuta sosai. Wuta kuma nitsetstsen wuta, ba wurrururun nan ba, an gane ko? Mamy kuwa bayan tayi sallan bacci ne ya saceta bisa sallayan. Ita kuwa Jannart huɗu da kwata dai-dai ta miƙe tsaye. Ninke sallayar tayi kana ta fito ta nufi Kitchen din. Shiru gidan alamun babu kowa, hakan ne yasa ta kunna tv, tasharsu ta kunna dai-dai lokacin kuma aka sako tallar cekiyanta da akeyi. Da sauri ta koma da baya ta zauna bisa kujera. “Allah sarki Daddy na bawan Allah na sashi a tashin hankali, Allah na tuba, Astagafirullah Allah ka yafe min sa mahaifina da nayi a damuwa, Allah ya isa tsakanina da kai, Yah Junaid tunda sanadin ka ne komai ya faru.”. Cikin rauni a fili yace. “Anya kuwa Abba Kabir yayi abinda ya dace kuwa, raba uba da yarsa ?” Ta ƙare mgnar hawaye masu zafi na tsilalo mata. Haka nan bege da kewar mahaifinta ya dawo mata sabo, sosai idonta ke zubda hawaye, haka ta nufi Kitchine din. Hannunta tasa ta sharce hawayenta sabida idonta bai gani da kyau, saboda ruwan hawayen daya cikasu, wanke hannunta tayi, kana ta juya zuwa kan tukunyar miyar nata. Buɗewa tayi tare da dauko ludeyi ta ɗan motsashi, tare da ɗaukan mulmullen tunkuza ɗaya ta matseshi ta fasashi, kai ta jinnina ganin ya nuna, yayinda kuma har yanzu hawayen ke tsastsafo mata. Tunkuzar ta nuna tayi dir-dir da ita ta dahu ta koma tamkar hanta. Naman nan kuwa gaba ɗaya yayi ligib ya diddige. Tantakwashin kuwa yayi taushi. meda marfin tayi ta rufe, Kana ta matsa gefe. Su maggi Curry da dai sauran kayan ɗandanon ta ɗibo dai-dai yadda take buƙata ta ajesu a plate. Kana ta ɗauki tukunyar tuwo number biyar tasa ruwa, kana ta hura wutan ɗaya gefen gas din ta daura tukunyar tuwon. Yankekken albasan nan ta dauko ta watsa a ciki. Kana ta ɗauki kifi bandan nan ta saka, Tare da debo wani tafasheshen nama da ruwan tafashen kadan ta saka Kana ta rufe su. Shinkafar tuwon ta debo, tazo ta ajiye a gefe. Kana ta buɗe tukunyar miyar ta juye soyayyan kayan miyan nan nata duka aciki. Sannan tasa duk kayan dandano dana ƙamshi, kana ta meda marfin ta rufe sannan ta ɗan rage wutan. Ahaha gaba ɗaya gidan ya ɗauki kamshi, yayinda miyar kuwa taketa Bul-bul mai yana ta tsastsafowa komai yayi dai-dai miyar tayi masifar kyau. (Tsokaci ba dole sai da nama ko kifi ba, ana iya yinta haka nanma ita ɗaya kuma tana daɗi matuka gaya. Tana son wuta sosai a wurarenmu fulani masuyinta a tukunyar ƙasa mukan ɗaurata tun safe ko azahar in zamuci tuwon dare da ita.) Kai ta jinjina jin yadda miyar ke zuba ƙamshi, sai yanzu ta samu kuma hawayenta ya tsaya. Shinkafar ta wonke wacce take mudu ɗaya kwanon sha, dan suna da ɗan yawa, gidan duk da ma dai tasan masu cikashi sosai. So tana son ɗumamen miyar kase tasan kuma ba mamaki su Mamy ma su so. Duk da shi miyar kase in kana cin tuwo malmala biyu to in itace malmala ɗaya ma zata isheki. Buɗe tukunyar ta kumayi tare da motsa miyar ganin komai yayi yadda take sone yasa ta meda ta rufe, tare da kashe wannan wutan. Dai-dai lokacin Mamy ta shigo Kitchen din tana mai cewa. “Kai-kai Jannart yau me kike dafa mana haka gidan yaketa baza ƙamshi”. Ta ida mgnar tana buɗe tukunyar miyar da sauri ta shaƙi daddaɗan kamshi tare da cewa. “Masha Allah, tab lallai yau Ramadan akwai kwasar gara, irin wannan dege-dege haka, gashi dama gwanin son nama”. Tayi mgnar a zatonta duk namane, fahimtar hakanne kuma yasa Jannart ɗan yin murmushi tare da cewa. “Ato in ya gani kam zaiyi zaton duk nama ne ba kasenba”. Da sauri Mamy tasa ludeyi tana ɗan juya miyar kana ta juyo ta kalleta tare da cewa. “Yoh ai nima nayi zaton duk namane". Tana mai rage wutan tuwon ganin tsanewane ya rage mishi tace. “Akwai naman ma kam, miyar tana son nama sosai”. Murmushi Mamy tayi cikin jin daɗi tace. "kai masha ALLAH.Yanzu bari in ƙarasa tuwon tunda kinyi mai wuyar, je kiyi wonka ga magriba ta gabato”. Cikin yanayin gajiya tace “Toh Mamy.” Kana ta fita ta tafi. Ita kuwa Mamy matso da foodflask guda uku tayi, biyu yan madai-daita daya karami. Miyar ta zuba da zafinta cikin na miyansu Baba Mauɗo saida ta cika musu kular, kana tasa a ƙaramar na Abba kenan. Sannan tasa a dayar tasu kenan, kowanne ta zuba namomin da tsokokin kifi bandan kana da kasen da kyau, rufe tukunyar tayi kana ta buɗe ƙasan gas din ta ajiye sauran miyar. Muciya ta ɗauko ta tuka tuwon da kyau tana tarfa garin fulawa kaɗan, hakan yasa tuwon ya tuku yayi dank’o mai kyau, y’ar kwaryar da suke malmala ta ɗauko ta rinka malmalawa tana sawa a kulolin. Kwaya biyu ta sawa Abba dan tasan cikin mijinta. Su Baba Mauɗo kuwa kwaya tara ta saka musu, sannan auran kuma da zasu kai goma sha ta juye a kularsu, kana ta tattare wurin ta wonke duk abinda suka ɓata. Sannan ta dauki tray'n na Abba ta kai falonsa, sannan ta dawo ta shirya nasu kan Dinning table, Bayan tasa plate biyar da dan na miyarsu da spoons. Sai kuma nasu Baba Mauɗo ta aje kular akan Fridge sannan ta hada musu plate da sauran abin buƙata. Komawa tayi ɗakinta dan yin alwala. Jannart kuwa tsaye take agaban dreesing mirror'nta. Da alamun tayi wonkanta da al'wala, wani zazzafan lace ne ta saka mai orange, pink, and yellow color ɗinnan, dinkin ayi masifar yi mata kyau. Gashin kanta take tajewa, tana gamawa kuwa ta tubkeshi a keyarta, Kana ta ninke ɗan kwalin tayi ɗaurin da shi kaɗai tafi iyawa, sabida ita dama tafi ta'ammali da kananan kaya. Banda hoda ba abinda ta sawa fuskarta, ko man baki bata saba tabar natural pink lips ɗinta. Turare ta fesa kana ta gyara ɗaurin. Yayinda ta tubke gashin a ƙeya hakan ya taimakawa ɗaurin yayi ras. Hijabi tasa jin an kabbarta sallah a masallatai. Bayan ta idar da sallan ma bata tashi ba. Sai da akayi isha'i, tana idarwa ta yafa ɗan siririn mayafi pink color kasan cewar akwai ratsin pink a lace din. A falon ta samu Mamy ita ɗaya. Gefenta ta zauna tare da cewa. “Mamy ke ɗaya?”. Juyowa tayi ta kalleta cikin kulawa tace. “Wlh kuwa kinga yau har yanzu Abbanku da Rayyern basu dawo ba. Gashi su Ramadan ma shiru...” Ta ƙare mgnar tana kallon himilin gashin Jannart ɗin. Ita kuwa Jannart cewa tayi. “Mamy ki kirasu mana to”. Miƙewa zaune tayi tare da cewa. “Toh". Sai kuma ta ɗora da cewa. “Jannart ko dai inyi miki kitso ne? Naga tunda kikazo kan a tsefe”. Da sauri tace. “Ai kuwa ina son kitso Mamy”. Murmushi tayi tare da cewa. “Toh ba matsala bari muci abinci sai inyi miki koda cukune, tunda naga bakya son barinshi a sake, kinga sai ki tubke abinki”. Kai ta gyaɗa kana ita kuma Mamy wayarta ta ɗauka tare da cewa. “Bari dai in kira s..” Bata ida rufe bakinta ba Rayyern ya turo ƙofar ya shigo da sallama, kana PA na biye dashi abaya. “Masha Allah kinga ɗan halal yaki ambato.” Mamy ta fada. Shikuwa Rayyern din cikin yanayin tarin gajiya da yunwa, ya zauna gefen Mamy tare da fesar da numfashi kana a hankali yace. “Wash Allah na Mamy na gaji, kishi da yunwa kamar zasu karni.” Da sauri Mamy ta miƙe tare da cewa. “Toh Jannart kinji shi, ni nayi can nasan Abbanshi ma a gajiye ya dawo." Ta ida mgnar tare da kallon PA kana tace. “PA kada ma ka zauna a nan ku iso kan Dinning table kawai”. Ai kuwa murmushi PA yayi tare da biyo bayanta yana cewa. “Hajia azo a bamu abinci.” Yayi mgnar yana kallon Jannart. Ita kuwa Jannart miƙewa tayi a hankali ta ɗan saci kallonsa cikin sanyi tace. “In kawo maka nanne?”. Da alamun tarin gajiya da kuma fitinenneyar yunwar, daya kashe masa jiki ya kad’a kai kawai. Ganin hakanne kuma ya sata juyawa ta nufi dining area. “PA ya dai kana tsaye zauna mana”. Ta fadi haka, saboda ganin Usman PA da tayi a tsaye. Da alamun sauri yace. “Kai inaga ni bani abincin zan wuce gida dashi naci ko a mota.” Cikin mamaki tace. “Saurin me kakeyi haka?” Tayi mgnar tana shigewa kitchine. Wani dan kyakkyawan kula ta dauko mai haɗe da na miya. Kana ta dawo shi kuwa PA fridge dake gefensa ya buɗe tare da cewa. “Wlh banyi shiri bane kuma gobe da sassafe zamu wuce Abuja, saboda bayan azahar zamu wuce china.” Kai Jannart din ta jinjina mishi, tare dasa mishi miyar bayan ta sa mishi tuwo malmala uku. Amsar kular yayi kana ya sauka da sauri, ya sallami uban gidan nasa ya tafi. Ita kuwa Jannart tray'n ma dai-dai-ci ta ɗauka, plate ta ajiye akai, kana tasa tuwo malmala biyu, tare dasa wani plate din ta rufeshi, sannan tasa miyar acikin wani dan bowl na glass k’arami mai kyaun gaske, Koda tazo diba masa miyar kuwa, sosai ta sa mishi nama da kifin, bayan ta kammala ne kuma, ta saka murfin bowl din ta rufe, kana ta ɗauko goran faro mai sanyi da cup. A hankali ta ɗauki tray'n tare da sauƙowa akan steps din. System ɗinshi ne ke bisa cinyarsa, wanda hakan yasa bai kalleta ba, santer table ɗin baƙin Glass din,ta jawo gabanshi bayan ta aje tray'n a kai. Batare kuma da tace masa komai ba, ta juya ta koma cikin Kitchine din. Wani ɗan roba mai kyau ta ɗauka tasa ruwa a ciki kana ta koma ta ajiye a gefen tray'n. Dai-dai lokacin ne kuma Mamy ta futo, hannunta riƙe da kum da kifiya. Kan kujerar dake fuskantar wacce yake kai Mamyn ta zauna tare dace wa. “Yauwa Jannart kin gama masa ko, to zo mu fara kitson kawai.” Da sauri Jannart din tace “To.” kana ta matso gabanta ta zauna a ƙasa bisa carpet din. Tare da ture ɗan kwalin kanta. Ita kuwa Mamy dan matsowa tayi gaba kaɗan tasa hannunta. Ta fara warware gashin Jannart din dake tubke. “Wai-wai Masha Allah, Jannart gashin naki ya cika santsi anya zan iya kitsashi kuwa ga yawa ga tsawo”. Mamy ta faɗa lokacin da ta gama warware jelar gashin. A hankali tace. “Yana da wuyan kitso kam Mamy, ko zamu bari saida safe.” A hankali ya ɗago kansa ya kallesu, Idonshi ya tsaida kan tarin gashinta dake kwance bisa kafadunta. Fuskarshi ya ɗan ya mutsa kana a hankali yace. “Mamy kitso kuma anan ga abinci na”. Ba tare da ta kalleshi ba ta fara tattare gashin dan taga a taje yake. “Ga can wurin cin abinci kaje can”. Ta faɗa tana nuna mishi Dinning area. Cikin gajiya yace. “Wlh na gaji ne Mamy”. “Toh zauna kana can muna nan, kuma ba taje kan zamuyi ba, me hadinmu da kai”. Fuskarshi ya kwaɓe tare da aje system ɗin nashi. Kana ya gyara zamanshi tare dasa hannunshi cikin roban wonke hannun yana mai cewa. “Kiyi hakuri bari inci da sauri-sauri sai kuyi”. Buɗe plate din yayi kana ya buɗe miyar. Ido ya ɗan zubawa miyar tare da cewa. “Mamy wannan fa miyar menene”. Tana mai tsaga tsakiyar suman tace. “Ka dan-da na mana ita kaji yadda take”. Shiru yayi kamar ya maida ya rufe. Toh kuma yunwar dake zakularshi kara kaimi tayi ganin abincin. Hannunshi yasa bisa tuwon ya ɗan gutsuro ƙarami. “Gaba ɗaya ni ba son cin tuwo da dare nakeyi ba, sabida sa katon ciki yakeyi”. Ya faɗa yana mai ɗan yago miyar ya haɗa da gayan tare da yin bismillah. Ya nufi bakinsa da loman yana mai kallon miyar. A hankali yasa loman a baki. Da sauri ya murza harshensa yayi gefe dashi tare ɗaukan gayan da miyar. Garɗin miyar ne ya sashi jan nannauyan numfashin kana ya lumshe idonshi. Zamanshi ya gyara tare da kai hannunshi ya gutsuro loma ta biyu. Yana mai jin wani irin tsinkewa da yawun bakinshi sukayi. Ga ɗan-danon Nama, kifi, kasen. Kana ga wani ɗan tsami-tsami mai shegen daɗi more Especially ga bakin mara lfy. Miyar ya diba da ɗan yawa ya haɗa da gayan kana yasa a baki. Yan kananan tsokokin naman da kifin, ne da diddigin naman ya tauna cikin jin marmarin cin abincin. Mamy kuwa ido ta zuba mishi. Sabida taji yadda Abba yayi ta santin miyar har ya cinyeta tsab. Har yana cewa gobe ɗumamen zaici, ya shiga wonkane ta fiton. Sunkuyar da kanta tayi ta fara yiwa Jannart ɗin kitson. Shi kuwa Rayyern matsowa yayi bakin kujerar da kyau. Yaci gaba da cin abinci. “Bari kawai inyi miki manyan ibra zasuyi miki kyau”. Mamy ta faɗa tana fara kitson. Dago kanshi yayi ya kallesu. Yatsun Mamy ya ɗan kalla ganin yadda take sasu cikin tattausar sumar mai ɗan karen sulbi. Haka nan sai ya gaza ɗauke idonshi kan gashin. Wuyanta ya ɗan kalla fatar fara ƙal kana wuyan yayi wani rin zane kamar guru-guru haka. Ta goshinta kuma gashin ne ya kwanta lib-lib Mamy na janshi yana suɓalewa. A hankali ya rumtse idanunshi sabida sun gaza daina kallon. A fizge ya sunkuyar da kanshi yaci gaba da cin abincin. Yayinda idanunshi kuma suka sauka akan. Tattausan tafin kafafunta da suke a naɗe. Sosai yaci abincin yana mai kallon himilin gashin. A hankali yayi wani sassanyan gyatsa, tare da aje goran ruwan daya sha. Kana ya ɗan ture tray'n gefe tare da ɗaura sawunshi kan table ɗin ya samu yayi balance domin cikinsa yayi masa nauyi. Dan kab tuwon ya cinye. A hankali yace. “Alhamdulillah". Sai kuma yayi wani sassanyan gyatsa Kana ya ɗan kallesu. “Kai tray'n Kitchen kizo muci gaba”. Mamy ta faɗa tare da sake kan Jannart. Ita kuwa miƙewa tayi tare da isowa gareshi ba tare da tasa dankwali ba. Sunkuyowan da tayi ne kuma yasa gashin tahowa. Har yana taɓa yatsun ƙafarsa. Wani irin masifeffen taushi da tsulbin gashin ne yasashi jin tsikar jikin sa mimmiƙewa, Kauda kanshi yayi tare da miƙewa. Ya nufi sama. Ita kuma ta kai tray'n kana ta dawo sukaci gaba. Suna gamawa su Ramadan na shigowa. Haka yasa suka wuce Dinning area. Sosai sukaci abinci fiye da zatonsu sunaci suna zuba santi. “Kai gsky nima gobe d‘umame zanci Mamy”. Ramadan ya faɗa yana taunar tattausan sokan nama. Riyyam-nsra kuwa cewa yayi. “Ni gsky bazanci dumameba amman a ajiye mana miyar gobe da rana amana tuwo.” Dariya Mamy tayi tare da cewa. “Gsky dai miyar tayi daɗi, kamar za'a iya cinta da shinkafa fara ko?”. Dariya sosai Ramadan yayi tare da cewa. “Jama'a waiji yaseen Mamy kema yau kin shiga motar santi”. Cikin danne dariya Jannart tace. “Ba wani santi Mamy ana iya cinta da farar shinkafa madadin miyar stew ko mai da yaji". Haka dai sukayi ta hira sai kusan karfe goma da rabi suka watse. Washe gari da Asuba, bayan sun dawo masallacin. Zaune suke a falon baki ɗayansu. Yayinda PA ma shigowarsa kenan A hankali yake takowa yana saukowa. PA ne ya nufi inda yake yana kallon agogon hannunsa. Shida da rabi kuma bakwai dai-dai jirginsu zai tashi. Yana gama saukowa yazo ya zauna kusa da Abba tare da cewa. “Toh Abba zamu tafi.” Cikin tsananin kulawa Abba yace. “Toh Rayyern Allah ya bada sa'a ya kaiku lfy ya dawo daku lfy ya tsareka da sharrin abin ƙi”. Da “Amin.” suka amsa baki ɗayansu. Kana ya kalli Mamy. Mamy ko gane me yake nufi ne yasa tace. “Allah ya kaiku lfy babana ya dawo daku lfy, PA ka kular min dashi da kyau musamman kan cin abinci.” Kai Usman PA ya gyaɗa bayan sunce Amin. Shi kuwa juyowa yayi ya kalli Riyyam-nsra tare da cewa. “Zan dawo in sameka ko?" Da sauri ya gyaɗa mishi kai yana mai yin rau-rau da ido yace. “Yesss Hamma Rayyern zan jiraka sai ka dawo, duk da Mammy tana matsawa in koma". Kanshi ya jinjina tare da cewa. “Toh banda yawon banza, da shashanci, kai kuma Ramadan ka kula da aikinka, kasan ganinka zaisa sauran Doctor's din karsashi.” Cikin gamsuwa Ramadan yace. “Toh Hamma Rayyern Allah ya kiyaye hanya, Insha Allah kuma zan kula.” “Amin.” Yace yana mai miƙewa tsaye. PA kuwa tuni ya fita, yayinda Ramadan da Riyyam-nsra suka mara mishi baya. Kana shima Rayyern ya bisu a baya. “Rayyern!!”. Yaji muryar Abbanshi da sauri ya ɗan juyo. Ƙofar ɗakin Jannart ya nuna mishi tare da cewa. “Dan Allah ka shiga ka sallameta, na roƙeka da girman Allah.” Wani irin abu mai nauyi yaji ya danne masa zuciya. “Ya salam". Ya fadi a ransa jin Abban yace ya hadasa da girman Allah wato badon shiba. Wani rauni, da damuwa ne suka rufesa, sabida ganin da yayi suna gab da sashi a sahun ya'ya marassa biyayya. A hankali ya juya nufi ƙofar dakin. Ita kuwa Jannart kasan cewar bakonta (al'ada) ya dawo daren jiya ne, yasa yanzu ta fito daga wonka daga ita sai towel ajikinta, take zaune agaban dreesing mirror'nta. Rayyern kuwa ahankali ya tura ƙofar falon ya shigo, tare kuma da maida kofar ya rufe. Ahankali kuma ya tako zuwa tsakiyar falon. Murya a dakile yace. “Salamu alaikum.” Jannart dake zaune kuwa shiru tayi, tare da aje goran man da take shafawa, dan jin kamar mgnar mutum, Jin shiru babu alaman wani motsinne kuma yasa ta cigaba da shafa mai dinta. Still tana cikin shafa maidin ne kuma tasake jiyo kamar sautin muryar mutum. Da sauri ta mik’e tsaye tare da nufar kofar fita, ahankali ta bud’e k’ofar tare da d’an lek’o kanta tace. “Waye?” Shiru yayi ba tare daya bata amsaba. Jannart kuwa hakanne yasa ta sake leƙo da kanta, sai dai bata ganshiba. Jin kaman da gaske ba kowa acikin falonne kuma yasa ta fito gaba ɗayanta. Inda tayi taku ɗaya ana biyu ta ganshi tsaye. Cikin wasu irin fitinannun Suit bakake masu masifar kyau da sheƙi. Da wani irin sauri ta juya ta koma cikin labule. Shi kuwa Rayyern dauke kansa yayi gefe, kamar bai ganta ba murya a dakile yace. “Na tafi.” Da sauri, kuma cikin muryarta dake rawan fargaban ganinsa da tayi, da kuma ganinta da yayi ahaka tace. “Allah ya tsare ya kiyaye hanya”. A takaice yace. “Amin, idan da zuciya ɗaya kika fada”. Yana faɗin haka ya juya ya fita. Jin alamun fitansa ne kuma yasa ta fitowa, daga inda ta boye cikin sauri ta koma cikin bedroom din, tana nanata mgnar sa ta karshe, da taji ya fada. Shi kuwa yana fita, kai tsaye Airport suka wuce. Su Ramadan kuwa basu dawo ba, saida sukaga jirginsu ya tashi suka dawo tare dasu Hadi. Su Rayyern din kuwa a Abuja sukayi breakfast. Kana sai ƙarfe huɗu dai-dai na yamma jirgin da zai kaisu China ya tashi. Acan gidan kuwa Ramadan na dawowa ya tafi aiki, Yayinda Riyyam-nsra kuma kofar gida ya fita wurin Baba Mauɗo. Su kuwa su Dr.Rayyern Mai-nasara dare ya fara nisa sosai jirginsu ya sauka a. Beijing Capital International Airport China. Suna fitowa a jirgi. PA yace. “Yah Subahanallahi, tsarki ya tabbata ga Ubangijin talikai mai duniya da ƙiyama.” Rayyern kuwa limshe idanun sa yayi. Duk da yazo wurin nan a ƙalla sau biyar. Amman idanunsa kullum a sabo suke ganin Airport ɗin, sabida masifar kyau da tsananin haɗuwa. Duk da tsakar dare ne kai kace tsakar ranace, sabida yadda wurin yake da masifar kyau da ƙawatuwa. Ina in an haɗa Airport's dinmu na Nigeria da nasu tofa ai namu jujine. Da dan sassarfa suka fito inda zasu samu taxi. Bayan sun shigane PA yace ya kaisu hotel mafi kusa da Airport ɗin. Dan campany'n injinun da suke da akalar kasuwancin yana kusa. Kai PA ya jinjina cikin takaicin Yaren masu idanun kwadin nan wato China sam basu cika gane turanci ba. Saida Rayyern yayi masa karin bayani da kyau kana ya gane. Tafiya mai ɗan nisa kaɗan sukayi sai gasu a wani tamfatsetsen hotel. China world hotel beijing. Bayan sun sallameshi ne, suka shiga. Bayan sun kama daki sun, haura wonka sukayi kana sukayi ramuwar sallan magriba da isha'i, kasancewar sunci abinci a jirgi ba yunwa ba kishi ne, yasa kawai suka kwanta dan yin baccin gajiya, saboda tafiya dai ko ya take tafiya ce. A nan gida kuwa Riyyam-nsra ne zaune gefen Baba Mauɗo yana masa gugan kayanshi. Yayinda shi kuma yake can gefe, wayarsa dake kusa da Riyyam-nsra ne ta fara ringing. Juyowa yayi ya kalli Riyyam-nsra tare da cewa. “Wake kirana?” Ido Riyyam-nsra ɗin ya zubawa fuskar wayar cike da mamaki, ya juyo ya kalli Baba Mauɗo kana ya Kuma juyowa ya kalli fuskar wayar. Hakan yasa Baba Mauɗo yun ƙurowa da sauri, cikin rawan jiki ya jawo wayar tasa. Da sauri kuma ya juyo ya kalli Riyyam-nsra. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin wani irin kallo mai cike da mamaki yace. “in...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* “information”. Riyyam-nsra ya faɗa yana kallon Baba Mauɗo da ya miƙe tsaye, tare da amsa kiran wayar ya liƙa a kunne. Ba tare daya kalleshi ba, kuma ya fita parlon. Yana gab da fitan ne kuma Riyyam-nsra ya kuma zura mishi ido jin yana cewa. “I always pray for wisdom, domin saida hikima zan iya warware zare da abawan da ake sakawa tsawon shekaru dole saida hiki zan warware, in kuma gano bakin zaren, kana inyiwa ahalin GARKUWA daga ruftawa bisa gadar zaren da magauta ke sakawa.” Sai kuma ya ɗanyi shiru yana mai jinjina kai. A ƙalla tsawon daƙiƙu 4 kana cikin yanayin zak’uwa da kaɗuwa yace. “What are you saying?” Sai kuma yayi dan jim yana mai gyaɗa kai alamun gamsuwa kana yace. “You can see me at anytime, saboda mgnar zatafi kyau gani gaka.” Zare soket ɗin dutsen gugan Riyyam-nsra yayi tare, da juyowa ya fuskanci ƙofar dakin Kana kuma ya kasa kunnensa da kyau, Yana mai jiyo muryar Baba Maud’on can ƙasa, dan a hankali yake mgnar alamun baya son wani yaji. Sai dai mamaki mai tarin yawa ne ya rufe Riyyam-nsra, sabida jin yadda Baba Mauɗo yake sarrafa harshensa da ingantaccen turancin da bai taɓa zaton yanajin koda kawo min wuƙa in yanka kabane sabida yanayin shigarsa harcensa suturarsa. Kana ya gaza gane ina manufar mgnanganun da yake jiyowa, domin daga kan sunan da ya sawa mai kiran ma ya sashi a tunani sannan kuma a take ya tuno hirar da suka tabayi da Ramadan akan Baba Mauɗon. Shi kuwa Baba Mauɗo, sosai yake mangantuwa. Har kusan rabin awa yana mgn kana daga bisani ya katse kiran. Yana shigowa dakin ya kalli Riyyam-nsra da ya ƙarasa gugan yanzu ya tattare wurin. Cikin yanayin tsare fuska kada yaron yayi mishi wata tambayar, dan ya sanshi surataccen yarone na ƙarshe fuska a ɗan tsare yace. “Sannu ko Riyyam-nsra Allah yayi maka al'barka.” Juyawa Riyyam nsra din yayi ya ɗan kalleshi kana yace. “Amin Baba Mauɗo.” Ya ida mgnar yana miƙewa da kayan a hannunsa, cikin ɗan madaidacin wordrobe ya shirya mishi su kana ya juyo yana mai cewa. “Bari inje inyi wonka.” “Toh sai ka fito ngd ko” Cewar Baba Maud’o. Shikuwa Riyyam kai ya gyaɗa kana ya juya ya fita. Washe gari da dare suna kwance bisa gado shida Ramadan. Juyowa yayi ya fuskanci Ramadan da kyau. Tsaki ya ɗan ja ganin har yanzu Ramadan na ruggume da waya, yayi tsit ya nitsu alamun yana jin abinda Rayhanarsa ke zanta mishi. Ganin hakane ya miƙe ya fita. A falon ya zauna kana ya danddanan wayarsa, ya kira Mammy tana ɗagawa tace. “Riyyam lfy kuwa?” Riyyam-nsra kuwa jin muryarta da alamun bacci takeyi ne, yasa ya ɗan kwaɓe fuska kana a hankali yace. “Mammy kaina yana kullewafa da lamarin ahlin na. Akwai fa abinda ke ɓoye fa, ina son Baba Mauɗo kuma, ina ganin wasu abubuwa daga gareshi, shin baki da wani ƙarin bayani a kan makusantan baya ne!? naji ina mamaki amman fa babu mummunan zatoa kanshi.” Cikin sauƙe numfashi tace. “Ka haɗani video call dashi.” Da sauri yace. “Toh Mammy zan hadaku in ya yarda.” Har zata katse kiran kuma yace. “Ina Zayton?” “Gata tana bacci”. Mammy Ta fadi a takaice tare da katse kiran. Da safe zaune suke a Dinning area, Jannart na kusa da Mamy suna karyawa. “Ramadan kayi waya da Rayyern kuwa tunda suka tafi?”. Mamy ta tambaya. Tea ya dan kurba kana yace. “Eh tun ranar da sukaje washe gari, mukayi waya dashi, dazuma kuma muna dawowa masallaci ya kira Abba.” Kai Mamyn ta gyaɗa tare da cewa. “Eh haka yace min, Amman ni bai kirani ba yayi kyau ai.” Riyyam-nsra ne ya ɗan kalli Jannart da tayi kamar bata wurin. “My Aunty idan kunyi waya kice masa, Allah yasa mutuwa ta manta dani da Mamy, fiye da yanda ya mance damu, tunda mu bazai kiramuba.” Dariya sukayi baki ɗayansu hatta Jannart, saida ta dara tare da cewa. “Uhum kishi ko Riyyam-nsra". A ranta kuma cewa tayi. “Waya san dani nima”. A zahiri kuwa ido ta zuba Riyyam. Baki ya tura tare da cewa. “Ba wani kishi fisabilillahi Mamy ya mana adalci kenan, yaufa kwanansa biyu fa ace bai neme mu ba.” Dariyar tsokana Ramadan yayi tare da cewa. “Toh ku kirashi mana.” Ya ida mgnar yana miƙewa tsaye tare da kallon agogon hannunsa. Ganin lokaci ya tafine yasa ya nufi waje, shi ma Riyyam-nsra da sauri ya miƙe yana cewa. “Yauwa Hamma Ramadan muje ka sauƙeni, a gidan Malam Mai-nasara mana, munyi da Nasir zamu hadu a can.” “Toh taho mu tafi.” Ramadan yace Daga nan suka fita. Suna gab da fita agidanne kuma, Ramadan ya ɗan leƙo ta cikin motar ya kalli Ari, tare da cewa. “Baba Mauɗo fa?”. Ari yana mai ida buɗe musu gate din yace. “Yau tun sassafe ya fita har yanzu bai dawo ba.” Da sauri Ramadan yace. “Ina yaje, meyasa Hadi bai kaishi ba?” Da sauri Hadi dake gefe yace. “Wllh nace zan kaishi yace, a'a in bari ba dadewa zaiba, toh kuma gashi har yanzu bai dawoba.” “Yayi breakfast ne kafin ya fita.” Ramadan ya kuma tambaya. “A'a baiyiba". Ari ya faɗa. Kai Ramadan din ya gyaɗa tare dajan motar suka fice daga cikin gidan. Wayarshi ya miƙa wa Riyyam-nsra tare da cewa. “Kira min shi.” Toh yace tare da duba number kana ya kira. Miƙa masa wayar yayi jin an amsa kiran. “Assalamu alaimun Barka da safiya Baba Mauɗo.” “Wa alaikassalam Barka dai Ramadan”. “Baba ina ka tafine yau shiru ban ganka ba.” Da sauri Baba Maud’o yace. “Ah gani nan zuwa nazo nan wurin wani ɗan ƙasarmu ne Niger ne zai je gida Agadaz gobe shine zan aikeshi.” Yana mai taka motar yace. “Toh sai ka dawo nima na wuce wurin aiki amman ai da ka gaya min da na kaika.” “A'a ba komai Allah ya bada sa'a.” Baba Maud’on ya fad’a. Ramadan kuwa da “Amin.” Ya amsa kana ya katse kiran. Shi kuwa Baba Mauɗo juyowa yayi ya fuskanci mutanen da yake mgnar da Allah ne kadai yasan kan me suke tattaunawa cikin killace kai sukaci gaba da mgn. A cikin gidan kuwa, tattare wurin Jannart ta fara. Mamy kuwa miƙewa tayi ta koma side ɗinsu dan sanin Abba na tsumayin ta. Tana gama kimtsa wurin ta wuce Bedroom ɗinta dan, bacci takeji kasan cewar in tana cikin halin larura tana yawan jin kasala da bacci. Bayan Ramadan ya sauke Riyyam agidan Malam Mai-nasara, bai shigaba ya wuce sabida lokacin ya kure masa. Zaune suke gaban malam Mai-nasara. Cikin muryar girma yace. “Zakariyya ya jikin ya'yan naka?" Kai Riyyam ya d’aga ya ɗan kallesu tare da cewa. “Jiki da sauki har yayi tafiya ma, zuwa China.” Da sauri Uncle Mustapha yace. “Eh lallai haka akayi ai naje dubasa a asibitinsa, da yake ban san gidan nakuba, nan yake cemin zaiyi tafiya in ya dawo zaizo ya duba ka da jiki Malam.” “Masha allah. Toh Allah ya dawo dashi lfy.” Cewar Malam da Amin suka amsa. Nasir ne ya ɗan miƙe tare da cewa. “Riyyam mu tafi ko.” Inna ce ta kalleshi cikin tuhuma tace. “Ku kam baku da aikin yine kullum sai yawo da latse-latsen waya?” Da sauri Nasir yace. “Kinfi kowa sanin karatu nakeyi kuma ina gab da hada degree dina, shi kuma Riyyam-nsra yama gama wannan shekarar, kuma aikine yake nema tukun.” Ya ida mgnar yana haɗe fuska. Uncle Mustapha kuwa murmushi yayi hakama Malam. Sukuwa su Riyyam nsra daga nan rijiyar zaki suka nufa gidansu Nasir ɗin. A falo suka samu babban ya'yan Nasir. Yah Marwan kasan cewarsa filot ne kwana biyu yana gida. Marwan yana da sauƙin kai sosai haka yasa suke sakewa dashi, Bayan Riyyam ya gaida Marwan da Ummansu ne, suka roƙeshi mota. Miƙawa Riyyam car key din yayi tare da cewa. “Ku kula da kanku, banda tuƙin ganganci.” Da sauri suka amsa tare da miƙewa. Kana suka fita suna cewa. “Umma sai mun dawo.” Murmushi tayi tare da cewa. “Allah ya kiyaye.” Amin sukace kana suka fice. Dr.Rayyern Mai-nasara kuwa a ƙasar masu ƙananan idanu, komai yana tafiya bisa tsari yadda yakeso. Yau kwanansu tara a garin, ya sayi dukkan abun da yake buƙata na campany'nsa. Sai kuma Engineer bello ya kirashi ya shaida masa suna son wannan karfen 3%, ya zama biyu suka samu domin aje sefiya. So hakane yasa tashi da shirin zuwa sayansa cikin ingantacen kamfanin kayan ƙarafunan. Tsaye yake cikin shirin fita PA na tsaye agefensa. Kiran Mamy ne ya shigo wayarsa da sauri PA yace. “Mamy ce.” Yayi mgnar yana miƙo masa wayar. Amsa yayi tare da karawa a kunne “Barka da safiya Mamy.” Ya fad’a cikin kulawa. A dakile tace. “Barka dai.” Ba tare da ta bari yayi mgn ba ta daura da cewa. “Ka kira Jannart kuwa tunda ka tafi?” Idonshi ya ɗan jujjuya alamun nazari kana a hankali yace. “Mamy waye kuma hakan?” Fuska ta kuma tsukewa kamar yana gabanta tace. “Ok bari in kaiwa Abbanku wayar sai ya gaya maka waye ita.” Da sauri yace. “Dan Allah Mamy ki saki ranki kimin bayani, wlh ban fahimci mgnar kiba, niba sai kin haɗani da Abba ba, ɗazu ma munyi mgna dashi.” Murmushi ta ɗanyi a ranta tace. “Uhum Rayyern halinka sai kai.” A zahiri kuwa cewa tayi. “Matarka ce baka saniba yanzu tunda ka tafi sau nawa ka kirata?” A takaice ba tare da yaja mgnar ba cikin kare kai yace. “Mamy banda number ta.” Sai kuma yace. “Dan Allah Mamy kiyi haƙuri ina zuwa zan kiraki anjima yanzu wani aiki nakeyi.” Bai jira me zata ceba ya katse kiran wayar, kana ya miƙa wa Usman ita, daga nan suka fito d’aya daga cikin taxi ɗin hotel ɗin, nasu suka shiga kamar koda yaushe. Kai tsaye Chinese Construction Engineering company suka nufa, koda suka shiga basu fitoba sai gab da sallan azahar dinsu. Suna fitowa sukayi salla kana suka shiga taxi ɗin da suka zo dashi dan yana jiransu, tunda batu ne dai na kuɗi daga nan Rayyern yace ya kaisu halal Restaurant. Tafiyar mai yar tazara sukayi kana suka tsaya, wani babban wuri inda daga can sama aka rubuta HALAL Restaurant's da manyan baki. Kai RAYYERN ya ɗan juya ya kalli gefen hagunshi kana ya juyo damanshi. Bottega ya faɗa a hankali kana ya ɗan kaikace ya zaro katinshi, ya miƙawa PA tare da cewa. “Shiga ka saya mana, ni pizza ma ya isheni,kai kuma ka sai abinda kakeso, ka sayawa wannan ma.” Ya ida mgnar yana nuna masa Driver'n'sun. Toh yace, ya amsa kana ya bude ya fita. Jim kaɗan ya dawo riƙe da ledodi. Kana ya shiga suka tafi. Bayan kwana biyar ya gama har had’a komai, ya kimtsa kayansa kana ya kaisu Airport, dan yana son kayan su rigasu tasowa. Yau ta kama satinsu biyu cur da zuwa. Yau ne kuma jirgin kayansu ya tashi sai dai ta Lagos zai sauƙa. Daga can kuma ya wuce Kano. Kasan cewar yau ɗin Lahadi ne, shine a.lissafi kuma sunyi kwana goma sha huɗu. Tunda safe yayi musu order’n abinci ta online a Frongji Restaurant, kasan cewar komai nasu da tsari, yasa Delivery available ne ko yaushe. Kuma free delivery ne, cikin abinda baifi 40 minutes ba sai gashi sun kawo musu har ƙofar dakinsu. Jin ana buga ƙofar ne yasa. Ya ɗanyi miƙa daga kwancen da yake, ido ya ɗan rumtse sabida kartawar da yakeji cikinsa nayi masa tun daren jiya. A hankali ya yunƙura ya taso jin anci gaba da bugawar, ya sani bazai iya cin komai ba, sai dai yayi musu order ne sabida PA. A hankali ya miƙe tsaye sai dai ya kasa ida miƙewa zat, sabida yadda yaji cikinsa na tsananta ciwon in ya gwada tsayuwar, hannunshi yasa ya dafe cikin, kana ya fara taku a hankali. PA kuwa dake falon kasan cewar ya fara yin bacci ne, yasa toh sai yanzu yaji bugun da sauri. Ya miƙe tare da nufar ƙofar yana buɗe wa. Ma'akkacin Halal Frongji restaurant, din ya miƙa masa ledodin hannunsa kana ya juya ya fita. Sabida dama yayi musu transfer'n kuɗin su. Yana juyowa ne kuma ya hango Rayyern ɗin yana fitowa daga cikin Bedroom din. Ido ya zuba mishi ganin a ɗan sunkuye yake tafiya, kana yana dafe da cikinsa da hannun damanshi, da sauri ya nufo gareshi, cikin kulawa da fargaba yace. “Sir lfy kuwa?" Cikin rumtse idanunshi ya zauna bisa kujerar dake gefenshi. Ba tare daya buɗe idonba murya a hankali yace. “Usman ƙara gudun AC'nnan”. Da sauri Usman ya juya, ya ƙara gudun ACn kana ya dawo inda yake. Cikin kulawa yace. “Sir cikin ne?” Lip ɗinsa na ƙasa ya taune, tare da ƙara rumtse idanunshi kana a hankali ya miƙe kan kujerar, baya son yin mgn sabida ko numfashin ya fesar sai yaji wani irin masifeffen ciwon cikin ya karu. Ido P.A ya zuba mishi ganin lokaci ɗaya wata iriyar fitinenneyar zufa ta keto mishi tako wanne hudan gashin jikinsa. Duk da sanyin garin da kuma na'urar take busawa. Gaba ɗaya hankalin Usman ya tashi sunkuyowa yayi kansa cikin tsananin tsoron kada dai ciwon cikin nasa ne zai tashi yace. “Hamma Rayyern ko zamu tafi asibiti ne?”. Cikin sanyi murya can ƙasa yace. “P.A kaci abinci”. Ya ƙare mgnar da ɗan ƙarfi alamun baya son mgnar. Shi kuwa P.A a hankali ya ɗan ja da baya cikin taraddadi yace. “Toh tashi muci.” Da sauri ya buɗe idanunsa da tuni sun gama rinewa sunyi jazir sabida ciwo. A faɗace yace. “Dan Allah ka zauna kaci abinci.” Jin hakane yasa P.A aje ledodin kana shima ya zame ya zauna a wurin. Shi kuwa Rayyern juyawa yayi ya kwanta a kife. Tare dasa hannunsa duka biyu ya dafe cikinsa. “Innalillahi wa innailaihi rajiun hasbunallahiwani'imanwakil, la'ila ha illa'anta subahanaka innikuntu minazzalumin”. Waɗannan sune yaketa maimaitawa a hankali, yadda P.A ma bayaji kana ya matse cikin yayi shiru. Hakan ne yasa hankalin P.A ya ɗan kwanta, har ya samu yaja abincin ya fara ci. Yanaci yana juyowa yana ɗan kallonsa. Haka dai har ya gama ci. Kana ya tattare wurin. Sannan ya wuce ɗakin kwanansa ya ɗauko wayarsa, kana ya fito falon. Dakin Rayyern ɗin ya wuce, Woyoyinsa ya dauko duka biyu kana yazo ya zauna kusa dashi. Zuwa lokacin kuma cikin ya ɗan lafa, hakan yasa Ya buɗe idonshi ya kalleshi a hankali yace. “Me zakayi da waya?” Da sauri ya kalleshi tare da cewa. “Dama zan kira Ramadan ne ko Dr Sulaiman in gaya musu halin da ake ciki.” Tsareshi da ido yayi, hakan yasa yayi shiru. Hannun ya miƙa masa ya amshi woyoyin kana a hankali yace. “Kada ka faɗa musu domin zaka tada musu hankali, kuma in nayi Sa'a haka zai keyi yana lafawa har ya bari, so kada ka gaya musu”. Cikin yanayin rashin gamsuwa yace. “Okay Sir”. Shi kuwa a hankali ya miƙa ya tsaya tsakiyar tamfatsetsen falon na al'farma. Kana ya nufi ɗakinsa. Kai tsaye Bathroom ya wuce. Wonka yayi kana ya fito. Wasu tattausan riga da wondo yasa Pink panther masu sheƙi. Kana ya gyara labulayen sannan ya ƙara ac sannan ya kashe wutan ɗakin ya dawo ya kwanta. A nan gida Nigeria kuwa. Bayan sallan isha'i Abba ne Zaune bisa kujera, Ramadan na gabansh, Yayinda Mamy ke gefensu. Jannart da Riyyam-nsra kuwa suna can main falon suna kallon wani India'n Film a zee world. A Karo na barka tai Ramadan ya kuma gyara zamanshi, Abba kuwa ido ya zubawa TV kamar yana gane me sukeyi. Yayinda Mamy kuwa ta zuba musu ido. Cikin kwaɓe fuska da shogobe fuska Ramadan yace. “Uhum Abba dama..” Sai kuma yayi shiru. “Dama me?” Abba ya tambaya ba tare da ya kalleshi ba. Cikin sanyi yace. “Eh dama gidansu Rayhana ce, sukace in tura” A fakaice Abba ya kalleshi tare da cewa. “Ka tura me?” Kamar zaiyi kuka yace. “Wai in tura manya na ayi mgnar aure in da gaske nakeyi, dan su gidansu daga yarinya ta gama Secondary School bazataci gaba ba, sai an aurar da ita taci gaba a gidan mijinta, to gashi ita Rayhana har taci gaba sabida, batun Hamma Rayyern baiyi aureba, shine sukace toh ai yanzu dai yayi auren sai ayi batun namun ko?” Ya ƙare mgnar yana kallon iyayen nasu. Mamy kam kai ta kauda tana mamakin zalama, irin ta Ramadan sam baya iya ɓoye maitarsa akan san aure. “Wannan dai anyi jarabebben yaro” Ta faɗa cikin ranta Abba kuwa numfashi ya ɗan fesar tare da cewa. “Toh su sukace ko dai kai kace?" Da sauri yace. “Su” Kallonshi yayi tare da cewa. “Banbancinka da Rayyern kenan Ramadan, kai kakan ɗan taɓa ƙarya shi kuwa duk ɗacin gsky zai faɗeta, yanzu da shine cewa zaiyi shine ya faɗa” Da sauri yace. “Toh Abba nine na faɗan.” Mamy kam dariyar dake cintane ta dan subuce mata. Ido ya ɗan zuba mishi kana yace. “Wato kai dai ayi maka aure kake so ko?” Da sauri yayi ƙasa da kansa. “Toh ba damuwa tashi kaje zamuyi mgn da Baba Mauɗo.” Wayyo Ramadan kamar ya mutu dan daɗi ai da sassarfa ya fito. A falo ya tsaya kusa da Jannart cikin happy yace. “My Aunty ki shirya kun kusa kai kayan aure.” Da sauri Jannnart din tace. “Kai haba dai iye, lallai kam abin nema ya samu kenan matar ma tsunci ta haifi kogi.” Riyyam nsra kuwa Jujjuyawa yayi tare da cewa. “Eh matar falke ta haifi sanda, kai lallai akwai casu a ƙasar Kano” Sai kuma suka bishi da ido jin ya kira Rayhana ya fara mgn da ita ya haura sama. Murmushi Jannart tayi tare da cewa. “Kai Riyyam wai kai baka gajiya da rawane?” Dariya mai sauti yayi tare da cewa. “Nida Hamma Rayyern duka ƙugunmu kamar roba yake Bama gajiya da karairayashi” Harara ta ɗan cilla mishi tare da cewa. “Ji sharri”. Da sauri yace. “Wallahi kuwa my Aunty”. Cikin hararan wasa tace. “A'a wlh kada kayi mishi sharri, wannan kuma da son jiki ma abu kaɗan ya kama raki yaushe zai iya jujjuyawa kamar yadda kake” Dariyar Mamy da suka jine yasa, Jannart miƙewa da sauri ta nufi ɗakinta cike da kunya. Ita kuwa Mamy tafiya takeyi tare da cewa. “Gskyarki dai kare mijinki diyata” Shima Riyyam dariya yayi tare da cewa. “Aifa kam tana kareshi.” Nan dai sukaci gaba da hira. A can China kuwa gaba ɗaya wunin ranar a daki Rayyern yayi shi. Koda ruwa bai sa a bakinsa ba, sabida matsa mishi da cikinsa yayi duk bayan 10mnt sai ya lafa na tsawon 10mnt ɗin kana ya sake tashi. Salla kwai ke tadashi, shima sai in ya samu ya lafa. P.A kuwa haka ya wuni zirga-zirga a kansa. Dare nayi kuwa ciwo yace Assalamu alaikum. Ya tashi gadan-gadan. Shi kuwa P.A yayi baccin gajiyan zirga-zirgan, da yayi yau din. “Ya ilahi ya mujibadda'awati.” Sune kalaman da bakinshi ke iya furta wa, yayinda gaba ɗaya jikinshi ke wani irin masifeffen karkarwa, zuface take keto mishi tako ina tamkar wanda ake watsawa ruwa. Juyi yakeyi a kan gadon yana mai yin duk wata addu'ar da tazo bakinsa. “Innalillahi wa innailaihi rajiun". Yayi addu'ar cikin wani irin azabebben numfashin, da yake ja tamkar ransa zai bar gangar jikinsa. Kar-kar haka jikinsa ke rawa, so yake ya jawo wayarshi ya kira asibiti, amman ina ya kasa hakan sabida ko numfashinsa, in yaja kamar zai suma haka yakeji, cikin ya kulle yayi wani irin tauri da zafi. A hankali ya mirgino dan matsowa zai jawo wayarsa, cikin akasi ya ture woyoyin duka biyu suka fadi ƙasa daga kan bedside drower. Dai-dai lokacin kuma yaji cikin nasa yayi wani irin damƙa mai cike da azaba. Wani irin duhune ya rufewa ganinsa. A hankali yaji kamar gadon na jujjuyawa dashi... P.A kuwa yanata baccinsa, sai asuba ya tashi, alwala yayi bayan ya fito yayi sallan asuba. Sabida ganin kamar ya ɗan makara yasa Rayyern yayi ta tadashi kenan bai tashi ba. Yana idawar ya fito falo. Shiru ya tsaya tsakiyar falon. “Bai tashi ba, ko ya fitane, bari in duba dai?” Yayi mgnar zuciya yana mai nufar dakin. A hankali ya dan ƙonƙosa kofar. Shiru ba alamun mgn haka yasa ya kuma bubbugawa yana mai kiransa still shiru. Dan tura ƙofar yayi tare da sallama a bakinsa. Cikin yanayin firgici ya zaro ido tare da nufo kan gadon, sabida hango Rayyern ɗin da yayi a yashe bisa gadon tamkar matacce. Cikin kidima ya haura gadon tare da ruggumeshi yana jijjigashi da kiran sunanshi da ɗan ƙarfi. “Sir! Sir!! Sirrrrrr!!!!". Ya ida kiran da ƙarfi cikin tsananin tashin hankali, domin gaba d’aya jikinsa ya sake yayi sanyi tamkar wanda ya mutu, sai iya cikinsa ne yake da ɗumi. “Innalillahi wa innailaihi rajiun hasbunallahiwani'imanwakil Hamma Rayyern tashi". Gaba ɗaya jikinsa rawa da karkarwar yakeyi. Cikin tsananin tashin hankali ya debo ruwa ya yayyafa mishi amman ina. Haka yasa ya buɗe ƙofar ɗakin ya fita da gudu. Sauka kasa yayi. Jim kaɗan sai gashi ya dawo da ma'aikatan hotel ɗin. Kana da Driver'n' taxi. ID card din Rayyern ya nuna musu. Tare da Receipt's din kayayyakin da suka saya da kuma takardun Campany da matsayin nasa companies din da kasan cewarsa likita. Haka yasa da sauri sukasa hannu suka ciccibeshi suka sauƙo aka sashi a mota, P.A ya shiga tare da jan marfin ya rufe kana Driver'n yaja. Daga nan kai tsaye Puhua International Hospital and clinic (PIH) Suka nufa. A cikin motar kuwa cikin tashin hankali P.A ya kira. Dr Sulaiman yana ɗagawa yace. “Dr Usman P.A ke mgna”. Cikin kaɗuwa Sulaiman yace. “Yesss na gane meke faruwa ne Usman”. Murya a karye yayi mishi bayanin abinda ya faru ya ɗaura da cewa. “Yanzu haka yana sume gamu a hanyar zuwa asibiti, yauwa gashi ma mun iso” Yayi mgnar ganin sun shiga cikin asibitin. Suna yin parking nurses Suka nufosu. Da irin wannan gadajen ganin Ambulance ce kuma da tambarin hotel ɗin a jiki. Suna isa driver'n na buɗe musu. Da sauri P.A ya fito yayinda Sulaiman ke ce mishi. Ina kun isa ka haɗani da Doctor ko nurse, duk wanda ka samu kana kada ka gayawa su Abba sai ya farfaɗo kaji ko Usman”. Da sauri yace to kana ya fito. Daurasa sukayi a kan gadon kana suka nufi Emergency room. Yayinda tuni likitoci suka rufawa Nurses din dake tura gadon baya. Da sauri P.A ya miƙawa daya daga cikin Nurses din wayarsa. Ƙarawa a kunne tayi. Kai take ta jinjinawa jin cikekken bayanin matsalarsa, haka yasa da sauri ta miƙa babban Doctor'nsu wayar. Sosai Sulaiman yayi mishi duk bayani, wannan yasa suka fara bin matakan bashi taimakon gaggawa. Bayan ya bawa nurse din wayar ta dawowa P.A da ita. Wasa-wasa kusan awa uku ba'a fito da shiba, hankali P.A yayi matuƙar tashi. Sulaiman kuwa ya kirashi yafi sau goma. Sosai shima ya karaya jin shiru ba'a fito da shi bane. Yasa yace. “P.A kira Ramadan ka gaya masa halin da ake ci, ni gsky abin ya bani tsoro”. Cikin karaya P.A yace. “To.” kana ya katse kiran. Number Ramadan ya kira. Shi kuwa Ramadan lokacin duk suna falon, sun gama karyawa kenan. Kasan cewar jiya a asibiti ya kwana shiyasa yau zai wuni a gida duk da Monday ne. Jin wayarsa na ringing ne ya kalli Jannart, dake kusa da wayar inda ya sakalata a caji. “Waye ne”. Ya tambaya. Dan leƙa fuskar wayar tayi tare da cewa. “P.A ne” Haka nan sai yaji zuciyarsa ta tsinke. Mamy ma haka abin yake gareta. Sai suka zubawa wayar ido gaba dayansu. Riyyam-nsra ne ya ɗan jujjuya ya kallesu. Yayinda sai kuma yace. “Hamma Ramadan ka amsa mana”. “Miƙo min wayar”. Yace yana kalloshi Da sauri ya miƙo masa wayar bayan ya amsa kira na biyu. “Hello P.A ya akayi ne?” Cewar Ramadan. P.A kuwa Murya a sanyaye yace. “Ramadan Hamma Rayyern ba lfy ciwon cikinsa ya tash...” Da sauri duk suka juyo suna kallon Ramadan din daya miƙe tsaye yana cewa. “Innalillahi wa innailaihi rajiun, hasbunallahiwani'imanwakil, P.A, ina yake? Wanne hali yake ciki? Kuna ina yanzu? Bashi wayar!" Gaba daya Ramadan din ya gigice. Jin abinda yake faɗa ne kuma yasa Mamy miƙewa, jiki na rawa take cewa. “Menene Ramadan meya faru da Rayyern? Ina yake bani wayar”. Juyawa yayi cikin yanayi tashin hankali jin P.A na cewa. “Muna asibitine Ramadan, a sume muka kawoshi tun safe, kuma har yanzu bai farfad’oba, nima kaina ban san halin da yake cikiba” “Yah ilahi ya mujibadda'awati”. Ramadan ya faɗa murya na rawa. Mamy kuwa da sauri ta nufi side ɗinsu tana cewa. “Abban Rayyern, Rayyern! Rayyern!!!”. Da sauri Abba ya miƙe ya nufo kofar falon su. Riyyam-nsra kuwa a main falon. Gaba ɗaya jikinshi rawa ya fara. Yayinda Jannart kuwa take binsu da kallo. Shi kuwa Ramadan bin bayan Mamy yayi yana cewa. “Abba Hamma Rayyern ciwon cikinsa ya tashi, tun jiya da dare yana sume har yanzu bai farfadoba, Abba ya zamuyi.” Da sauri duk suka tsaya cirko-cirko a tsakiyar falon. “Kira min P.A maza bani wayar” Cewar Abba haka yasa Ramadan sake kiran P.A. Bayanin da yayiwa Ramadan din shi yayiwa Abba. Tashin hankalin da ba'a sa masa rana. Jannart kuwa shiru tayi tana kallon Riyyam-nsra daya kira Mammy a waya yana gaya mata abinda ke faruwa yadaura da cewa. “Mammy kiyi masa addu'a'n samun lfy kin san addu'arki gareshi bata da hijabi, Mammy yana cikin tsananin hali wuya bakiga yadda ciwon ke wahal dashi ba kamar zai ɗauke mana ransa”. Ya ƙare mgnar murya na rawa hawaye na zuba. Ita kam Jannart abubuwan sun raunata-ta. Domin ganin hawayen Riyyam. Dan ita haka Allah yayi idonta muddin taga hawaye idon wani to nata zai zubo, dan irin idon GARKUWA ne fareta. Haka kuma tana da rauni abu kaɗan ke sata hawaye. Bare kuma wannan al'amarin da tasan yana masifar sasu cikin tsananin tashin hankali. Sautin muryar Abba tajiyo cikin rauni yana cewa. “Rukayya ki dena yi mishi kuka, addu'arki yafi buƙata, Ramadan tashi maza dauki E-passport dinmu, Ka fara mana shirin tafiya.” Ya ƙare mgnar suna fitowa main falon a jere. Yayinda shima idanunsa sunyi jazir alamun tashin hankali. Waje ya nufa. Mamy kuwa zamewa tayi ta zauna bisa kujera hawaye na shatata tace. “Yah Allah kaji tausayin wannan bawa naka, ka jikanshi ka yaye masa wannan azabar ka bashi lfy. Ya Allah ka zama gatansa a kasar da ba ta saba bashi da kowa sai kai ya Allah” Cikin raunin murya da sanyi ido na ciko da hawaye Jannart tace. “Amin ya Allah, Mamy ki dena kuka kici gaba da yimishi addu'a”. Riyyam ya kalli Ramadan da ya sauƙo yanzu da E passport a hannunsa. Da sauri Riyyam yace. “Hamma Ramadan bazakayi muku booking ta online ba ai yafi sauki. Ka duba ka gani ina za’afi samun jirgin China da wuri Abuja ko Lagos kaga baka da nitsuwar yin tuƙi”. Da sauri Jannart tace. “Eh hakanfa zaifi”. Hakan kuwa shi yasa Ramadan komawa zaune jiki, a mace ya fara bincike kan sifirin jiragen sama na kasa da kasa. Cikin sa'a kuwa ya samu akwai jirgin zuwa China ta Abuja nanda kwana biyu. Haka yasa ya fara hidimar neman visa nan take a wurin yayi komai. Sabida yanzu duniya ta zama a tafin hannu. A can harabar gidan kuwa. Gaba ɗaya hankalin Baba Mauɗo yayi matukar tashi da jin wannan lbrin. Hadi da Ari ma jikinsu yayi sanyi. Suna nan Sulaiman ya shigo. Bayan sun gaisane ya kalli Baba Mauɗo cikin kulawa yace. “Ba komai fa, ya farfaɗo P.A ya ganshi ma, sai dai sun hanashi shiga dakin da yake”. Toh abunka da nesa in kaji baka gamsuwa in ba gani kayi ba. Koda suka shiga cikin gida. Nan yayi ta kwantar musu da hankali. Haka dai suka wuni a ranar da zulumi bini-bini su kira P.A. Washe gari ma hakan suka wuni. Toh da Yamma Ramadan ya tafi Abuja. Dan Sulaiman da P.A sunce ba sai Abban yaje ba. Tafiyar Ramadan yasan gidan ya ƙara zama shiru kamar ba mutane. P.A kuwa shima har yau bai ganshi ba. Sai da dare ne da ya sake zuwa asibitin sai gobe da safe yazo. sunce ya koma masauƙinsu ne a cewarsu ma'aikatansu ke kula da maralafiya. Ranar da Ramadan yazo Abuja da dare washe gari da safe. Jirginsu ya daga zuwa kasar China. Gab da magriba jirginsu Ramadan ya sauƙa. Daga Airport ɗin kai tsaye Puhua International Hospital din yace mai taxi ya wuce dashi. Cikin sa'a kuwa suna zuwa bakin gate din P.A na fitowa. Nan ya sallami mai taxi shida PA Suka nufi ciki. “Kayi sauri P.A ta ina zamu bi? Ya jikin nasa? Yana mgn?”. Ramadan ya jerowa Usman tambayoyin. Cikin sanyi Usman yace. “Ko munje bazasu barka ka ganshi ba, amman sunce gobe da safe zamu ganshi. Sai dai in nuna maka dakin da yake ciki kawai." Hakan kuwa akayi duk da kasancewar Ramadan likita basu barshi ya shigaba sabida wai ƙare a gidansa zakine. Dole suka koma masauƙinsu. Usman din yayi musu order'n abinci. Bayan sunyi wonka sunyi sallane. Suna cin abinci Ramadan ya kira Abba wanda lokacin suna tare da Baba Mauɗo nan ya ɗan ƙarfafa musu guiwa. Kana ya kira Riyyam yace ya bawa Mamy waya. Toh sun danji sanyi dai. Washegari Ƙarfe takwas dai-dai ta samesu tsaye a bakin dakin da Rayyern ɗin ke ciki. Wanda yau kwana shi uju kenan a na hudu. Bayan Doctor ya fitone. Ya kalli Ramadan tare da cewa ya biyosa Office nasa. Haka kuwa akayi. P.A kuma yana tsaye a wurin Tsawon kusan ,35mnt kafin Ramadan ya dawo jiki a mace. A hankali yace. “P.A mu shiga”. Da sauri P.A ya mara masa baya. Suna shiga suka hangoshi can kwance kan gado. Lumshe ido Ramadan yayi sai ga wasu hawaye masu zafi sun zubo mishi. Sabida tausayin Hamman nashi. Shi kuwa Rayyern cikin yanayin mamaki yake kallon Ramadan tare da buɗe baki a hankali yace. “Ramadan yaushe kazo”. Hawaye na zuba yace. “Jiya nazo Hamma Rayyern”. Cikin tausayawa P.A yace. “Sir ya jikin?”. A hankali yace. “Alhamdulillah”. Ina hawaye Ramadan sun gaza tsayuwa, sabida ganin wani irin masifeffen rama da Hamman nashi yayi. Cikin nan a ɗakale tamkar babu hanji a ciki. Ya rame yayi fiyau. Yayi wani irin sanyi ko mgn a hankali yakeyi. “Abba ya gaisheka da jiki Baba Mauɗo yace inyi maka sannu in shafa masa kanka, Riyyam yanata kuka. Mamy ma tanata kuka. Aunty Jannart tace in gaisheka da jikin”. Idonshi ya lumshe tare da cewa. “Ayyah na samu sauƙi ai”. A raunace. P.A yace. “Sir a hakan ne ka samu sauƙin?”. Kai ya ɗan jinjina dan baida kuzarin komai. Cikin sanyi yace. “Visa'n mu ya kusa karewa ko. Dama kwana ashirin da uku ne ko P.A?”. Da sauri ya gyaɗa kai. Cikin sanyi yace. “Kaifa Ramadan?”. Yana gyara masa pillow yace. “Ƙafarka kafata ai”. Kwanansu biyu a asibitin bayan zuwan Ramadan aka sallamesu. Nan suka fara shirin dawowa. Sun dai kashe kudi kam dan yanke kwanakin Ramadan. Cikin sa'a kuwa suka samu jirgin Lagos. Haka yasa suna sauƙa suka haɗo da kayansu da ya kai kwana bakwai da isowa. Ƙarfe takwas na dare suka sauka a Lagos. Sha ɗaya da rabi kuma jirgi ya debesu zuwa kanon dabo jallabar hausa. A gida kuwa Abba da Baba Mauɗo. Hadi da Riyyam mota ɗaya ne suka tafi Airport daukosu. Jannart kuwa tun bayan sallan isha'i da ta fito. Bata samu kowa a falonba ta koma dakinta Ta kwanta tana Game har bacci ya kwasheta. Sha biyu da rabi dai-dai suka iso gida. Da sauri Ari ya buɗe musu gate. Cikin kulawa Baba Mauɗo ya fito tare da matsawa gefe. Kasan cewar dama a tsakiya sukasa Rayyern ɗin shida Abba. Tallabeshi yayi sabida ganin kamar jiri na dibansa. Cikin sanyi yace. “Baba Maud’o zan iya dai”. Da kulawa yace. “A'a Rayyanu kaga yadda ka dawo kuwa cikin sati ɗaya”. Isowar Ramadan ne yasa ya ɗan matsa yace. “Ramadan tallabeshi.” Cikin ƙarfin hali yace. “Ka barni zan iya”. Dole tasa aka barshi. P.A da Riyyam kuma dama sunyi gaba da kaya tuni sun haura sama. Ganinsu ne yasa Mamy fitowa da sauri. Dai-dai lokacin su kuma suka iso kan barandar. A hankali ya zauna bisa kujera tare da sauke nannauyan numfashi dan gajiya. Cikin tsananin so Mamy ta matsoshi tare da jera mishi sannu. “Sannu Babana. Ramadan meyasa bazaka taimaka mishi ba, kasan yadda allurar nan take mishi fa”. A hankali ya fesar da numfashi tare da miƙewa tsaye yace. “Mamy ba'amin allurar ba”. Ya ƙare mgnar yana shigewa ciki. Abba da Ramadan na biye dashi a baya. Baba Mauɗo Kuma dasu Hadi sukayi baya. A hankali ya fara take matakalan yana layi. Ganin hakane yasa Abba rikoshi ya tallabeshi suka fara takawa Fuska ya ɗan kwaɓe yana cewa. “Zan iyafa”. “Kaci gidanku Rayyern, bana son wannan taurin kan da ƙarfin halin dolen nan”. Abba ya faɗa suna takawa. Dole yayi shiru. Suna shiga kai tsaye ɗakinsa suka shiga. “Zan kwanta bacci nakeji”. Ya faɗa yana kwanciya. “Kada kayi bacci bari in kawo ma abinci”. Cewar Mamy kai ya jujjuya tare da lumshe ido. “Ku barshi sabida akwai mgnin dake ɗan sa bacci a magungunanshi.” Cewar Ramadan. Haka yasa suka fita suka bar Ramadan. Abba da Mamy suka sauƙo. P.A da Riyyam suka kwana dakin Ramadan. Abba kuwa da Mamy a falonsu suka zauna suka fara tattauna wasu, mahimman abubuwan wanda dagasu sai mahalicci su suka san menene. Washegari da safe. Misalin ƙarfe shida Jannart ta fito. Cikin wani tattausan material mai masifar kyau. Ɗinkin doguwar riga yabi jikinta ya lafe. Kasan cewarsa Royal blue, pink, yellow, and green sai ya zama kamar zanen dawisu kana yasa farar fatarta kara fitowa ras hips ɗinta sukayi cib-cib da rigar gwanin kyau. Ta tubke jelan gashinta daya konta kan wuyanta. Ɗan sisirin mayafi pink color ta yafa. Sai ƙamshi take bazawa gwanin daɗi. A hankali ta turo ƙofar falon. Da sauri ta rusuna ganin Abba na saukowa daga sama. “Abba ina kwana?”. Cikin kulawa yace. “Lfya lau Alhamdulillah ya gajiyan aiyuka". Alhamdulillah tace kanta a sunkuye. Kofar fita ya nufa. Ita kuwa da sauri ta nufi. Kitchine jin gidan ya kacame da kanshi Mamy nata hidima. “Barka da safiya Mamy”. Ta faɗa tana shigowa Kitchen din. Da sauri Mamy ta juyo tare da cewa. “Barka dai Jannart kin fito”. Matsowa tayi tana cewa. “Eh Mamy kawo in karɓa miki aikin”. Ta ida mgnar tana son amsar ludayen. Da sauri Mamy tace. “A'a bari ma ai na gama ma”. Toh tace tana ɗan matsawa tare da cewa. “Mamy ya lbrin mai jiki?”. Da sauri ta juyo tare da cewa. “A'a na mancema ai sun iso jiya da dare. Maza haura yana ɗakinsa jeki dubashi da jikin ko”. Cikin yin ƙasa da kai tace. “Ayyah ashe sun dawo”. ”Eh wlh kusan ƙarfe ɗaya suka shigo shiyasa ban gaya miki ba.” Cewar Mamy. Ita kuwa Jannart “Ayyah”. Tace tare da tsayuwa. Ramadan ne ya leƙo Kitchen din tare da cewa. “Mamy Hamma Rayyern yace tea yake so. Akai mishi tun ɗazu ya gayawa Abba”. Da sauri Mamyn tace. “Toh ban saniba, Abbanku woje yayi da sauri”. “Toh kawo in kai mishi, inaga ya mantane”. “A'a bari ga matarsa zata kai mishi” Mamy ta faɗa tana hada kayan tea ɗin akan tray'n. Shi kuwa Ramadan juyawa yayi tare da cewa. “Toh bari inje wurin Abba da P.A zamu wuce kai kayan campany”. Sai kun dawo tayi musu tana mai mikowa Jannart ɗan madaidicin tray'n datasa komai a kai. Amsar tray'n tayi cikin sanyi tace. “Mamy ban san dakin shiba ai”. Ta faɗa tanajin zuciyarta na harbawa. Ita kuwa Mamy ba tare da ta kalleta ba tace. “Kina haurawa sama na gefen dama shine ɗakinsa na hagu na Ramadan. Kiyi maza ki kai mishi”. Ta ƙare mgnar tana kallonta hakan ne yasa. Ta juya a hankali ta fita Kitchen. Tsakiyar falon ta fito tare da nufan steps din a hankali take daga kafafunta. Haka nan taji zuciyarta na harbawa da sauri-sauri, lokacin da ta daura ƙafarta kan step din forko. Tunda tazo gidan yanzu kusan kimanin watanni biyu cur harda kwanaki, ƙafarta bai taɓa taka wurinba. Bare ta haura saman, da sauri ta juyo jin muryar Mamy na cewa. “A'a Jannart me kike jira, kiyi maza ki kaimashi.” Da sauri tace. “Toh”. Kana ta fara tattakawan a hankali. Shi kuwa Rayyern fitowar shi daga wonka kenan. Dan Abba ya hada masa ruwan wonka kenan ya fita. A hankali ya matso gaban gadon shi. Kayan da yasa Ramadan ya ciro mishi ya kalla. Wani singlet ne mai faɗin hannu fara ƙal mai masifar taushi. Daga gefen damanta kan kirjin da al'jihun. Sai kuma wondonshi wanda bazai wuce masa iya guiwa ba. A hankali ya ɗan sunkuyo ya zauna sabida yar tafiyar da yayin yaji ya gaji. A hankali ya ware wondon tare dasa kafafunsa yana daga zaunen. Cikin tattaro sauran ƙarfinshi ya yunƙura ya taso. Tare dasa hannunsa daya ya ware towel din dake daure, a kugunsa ya fadi ƙasa, hakan yasa yatsaya ba komai a jikinsa. Sai gajeren wondon da yake dai-dai kan guiwarsa, bai jawoshi zuwa sama ya suturce shi ba. Dai-dai lokacin kuma Jannart ta turo ƙ...! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA K’ofar falon ta tura ahankali tare dasa k’afarta na dama ta d’an shigo cikin falon, bakinta d’auke da siririyar sallama, wanda ba kowane zai iya jin amo da kuma sautin muryar natan ba. Ahankali tad’an sake kofar, tare da k’arasa shigowa, wanda hakan ya bawa kofar daman rufewa. Shiru ta d’anyi na y’an wasu sakanni, kafun daga bisani ta soma yawo da Idanunta acikin, had’add’en falon wanda kaitsaye za’a iya k’iransa da suna Aljannar duniya, badon komai ba kuwa face saboda tsananin had’uwarsa, duk da cewar babu wani tarkace aciki, amma falone daya amsa sunansa falo. Ahankali ta d’an lumshe Idanunta, tare da shak’an daddad’an k’amshin dake tashi acikin falon, wanda ya had’u da sanyin A/C da kuma, fitinannen turaren air conditioner mai k’amshin strawberry. Daddad’an k’amshin da d’adinsa kan iya saka mutum jin bacci ta zuk’a, tare kuma da d’an bud’e lumsassun Idanunta, b’angaren dama da kuma hagunta ta kalla, inda taga d’akuna guda biyu, sai kuma kitchine dake can gefe guda, gefe dashi kuwa wani had’adden dining table ne, mai kyaun gaske. Gefen damanta ta kuma kallo, kasancewar ance mata bedroom din nasa, ab’angaren dama yake. Ahankali kuma Cikin nutsuwa ta nufi, kekkyawan kofar da take da tabbacin cewa, nanne d’akinsa, hannunta rike da tray. Kowani taku zatayi kuwa sai tafukan k’afafunta sun amsa, da wani irin sanyi da kuma taushin dake tashi ak’asan tiles din dake malale acikin falon. Acan b’angaren Rayyern kuwa, akasalance yaja wandon nasa sama, cikin yanayin gajiya da kuma kosawa da tsayuwan da yayi. Idanunsa yadan lumshe Ahankali adai-dai sanda ya kawo wandon saman kugunsa, duk da cewar bai gama jan wandon ya haura masa can sama ba, hakan kuwa shiyasa duk shatin saman mararsa ya bayyana. Akasalance ya jawo short sleeve ya saka ajikinsa, saboda yanayin da yake ciki ne kuma, yasa ko gama had’e bottum din rigar baiyi ba, hakan kuwa shiya saka kwantattun gargasan dake kwance akan kirjinsa suka Dan bayyana. Haka ma gargasan k’afarsa saboda wandon daya saka din, ya tsaya iyaka guiwarsa ne, wannan shi yasa duk wani lallausan bakin gashin dake kwance a jikinsa suka bayyana. Duk da cewar akwai rama ajikinsa, kuwa amma hakan baihana kyawunsa bayyana ba, musamman ayanzu daya saka kayan da suka k’ara fito masa da kyaun surarsa. Ahankali ya sauke wani irin numfashi mai dauke da ‘alamar gajiya, cikin kosawa da tsayuwar da yakeyi din kuma, ya d’an juya tare da jawo wata had’add’iyar kujera dake gefen gadonsa. Zama yayi akan kujera tare da fesar da numfashi mai dumi, Jin kansa yake ya gaji sosai, wanda kuma yasan hakan bai rasa na saba, da rashin karfin jiki da bashi dashi sosai. Idanunsa ya lumshe tare da maida kansa ya daura ajikin kujeran, akai akai haka yake fitar da numfashi. A dai-dai lokacin kuwa Jannart ta k’ara masowa jikin k’ofar d’akinnasa, tsayawa tayi ajikin k’ofar tare dayin shiru, zuciyarta cike da tunanin yanda zatayi ta shiga cikin dakin. Sake gyara rikon tray din dake hannunta tayi, kana Ahankali ta d’an matso, hannunta na dama tasa ajikin kofar tare da soma knocking, cikin kuma tattausan muryarta tace. “Assalamu Alaikum!” Shiru taji babu alaman za’a amsa mata, gashi kuma ta kasa ci gaba da knocking din. Daga can b’angaren kuwa sam Rayyern baima jita ba, saboda tunaninsa daya tafi izuwa wani waje na daban. Itakuwa Jannart sanin da tayi cewar tana da raunin ji, ba lallaine ma taji koda ya amsa mata ba, hakan yasa Ahankali ta d’an murd’a handle din kofar. Cikin sa’a kuwa kofar ta bud’e, wanda hakan ya bata daman d’an tura kanta ciki ta shigo ciki bakinta dauke da sallama. Rayyern kuwa Jin alamun bude kofar ne yasa shi dan bud’e idanunsa Ahankali, inda ya sauke ganinsa akanta, ganin ita dinne kuma yasa shi maida idanun nasa ya lumshe, ba tare da ya bari sunyi ido hudu ba. Jannart kuwa sauk’e idanunta da tayi akansa ne yasa ta d’an tsaya, tare da sauk’e ganinta akan kyakkyawar fuskarsa, Ahankali ta dan soma yawo da idanun nata akansa, har dai ta sauke ganinta akan lallausan sajen dake kwance agefen fuskar tasa, sajen nasa da kuma wuyansa ta d’an k’urawa ido, saboda yanda taga tsaruwa da kuma k’awatuwarsa, ga kuma wani irin haske da taga cikin jikin nasa ke dashi. Sak ayanayin nasa da mai bacci yayi mata kama, domin hakanne ma yasa ta d’an tsaya kallonsa na d’an wasu sakanni. Ahankali kuwa ta kauda kanta tare da janye Idanunta daga garesa. Cikin sanyi da nutsuwa ta k’arasa shigowa cikin d’akin, tare kuma da nufo inda yake. Anutse ta d’an rusuna adai-dai gabansa, inda wani glass stull ke aje anan gefensa, sunkuyawa tayi tare da soma kokarin ajiye tray din dake hannunta. Batare kuma da takai ga ajiye tray dinba, ta d’an d’ago da kanta ta kuma Kallon fuskarsa. “Ina kwana.” Ta fad’a asanyaye, duk da kuwa bata da yakinin cewar zai amsa mata. Hakan kuwa akayi domin shiru yayi bai amsa mata ba, saidai taga kwayan idanunsa sun d’an motsa, wanda kuma hakan shiya tabbatar mata da cewar ba bacci yake yi ba. D’agowa tayi daga ajiye tray din, still kuma cikin muryarta dake bayyana sautin nutsuwa tace. “Sannu Ya jiki?” Akaro na biyu kenan daya d’an motsa, tare kuma da jan wani dogon numfashi, kana ya bud’e maraitattun idanunsa, masu cike da kasala, gajiya, had’i kuma da bayyana yanayi irin na marassa lafiya. Inda ya saukesu acikin nata idanun. Da sauri tayi kasa da kanta, saboda har abada bazata tab’a iya jurewa Kallon cikin idanunsa, a irin wannan yanayin ba. Shikuwa Rayyern Jajayen labbansa masu sheki ya motsa. “Da sauki.” Ya amsa mata cikin muryarsa da bata fita sosai. Kasan cewar ta kasa kunne kuma hankalinta na gareshi yasa taji, Jin yanda sautin muryar tasa ke fita ne kuma yasa, Jannart d’ago Kanta ta kalleshi. Gaba d’aya ya rame sosai, labbansa sun sakeyin ja, Yayinda idanunsa duk suka bayyana ramar fuskarsa, tabbas kallo daya zakayi masa kafahimci cewa ya matukar jin jiki sosai, saboda yanda komai nasa ya sanja, amai makon yayi muni kuma sai ramar ta k’ara masa kyau. Wato atakaice dai Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara irin mutanen nanne, da a kowani irin yanayi suka samu kansu suna kyau, badon komai ba kuwa, sai dan kyau din a jininsu yake. Idanunta ta d’an kawar daga kallonsa. Akaron farko kuma kenan da ta tausasa muryarta sosai, cikin nuna kulawa tace. “Allah Ya baka lafiya.” “Ameen Idan da gaske kike.” Ya fad’a akasalance, cikin kuma kauda Kai daga Kallon ta. Jin abunda ya fad’a d’inne kuma yasa Jannart din, girgiza kanta batare da tace masa k’alaba ta maida hankalinta wajen had’a masa tea. Acikin zuciyarta kuwa cewa tayi. “Mai Hali dai baya sanja halinsa, ko bashi da lafiya sai yayi.” Ta k’are zancen zucin nata, tana me sauke Idanunta akan fararen legs d’insa, wanda gargasa suka yi musu k’awanya, ba kuma irin normal gargasa da kowa ya sani ba, gargasane dogaye kuma masu taushin gaske, wanda suka kwanta lub-lub ajikin fatar nasa. Kauda kanta daga Kallon k’afan nasa tayi, adai-dai lokacin kuma ta kammala juya masa tea d’in. Tea spoon ta sanya acikin cup din tare kuma da d’ago kanta ta kalleshi. “Ga Tea din.” Ta fad’a tana me mik’a masa cup din. Ahankali ya d’an jujjuya mata kai, tare da karyar da wuyansa gefe. Alamun bazai shaba. Idanunta tad’an zuba masa, saboda wani irin tausayinsa da taji, sanin kuma halin marassa lafiya da kin son cin abinci ne yasa, cikin tausasawa da kuma kwantar da murya tace. “Bazaka sha ba?” Kansa ya kuma jinjina mata, alaman “Eh.” “To Meyasa?” Ta tambayeshi da wata irin murya, kana kuma cikin yanayin da ita kanta batasan tayi ba. Fararen hakwaransa yasa ya dan danne lipsl d’insa, cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace. “Banaso!! Bsnaso! banassso!!!”. Idanu ta zuba mishi tana mai jin yadda tsikar jikinta ke zubawa sabida yadda yayi mata mgnar like ɗan yaye mai shogoba. Kai ta ɗan kwantar kana cikin murya da bata san ta yaya ya ziyarci harcentaba tace. “Bakason me?”. Kwaɓe fuskarsa tayi tamkar zaiyi kuka yace. “Banason tea me madara empty zaki baneeee.” Yayi maganar cikin sake yin kasa da murya, saboda gaba daya baya wani jin dadin jikinsa, ga kuma rashin karfi dake damunsa, wanda hakan yasa maganan ma wahala yake basa. Jannart kuwa jin abunda ya fad’ane yasa, ta d’an kwantar da kanta gefe, tare kuma da Kallon kayan tea din da ta shigo dashi. Ajiyar zuciya ta d’an sauk’e, kana cikin sanyi tace. “To bari naje na d’auko wani cup, saina had’a maka empty din.” Ta k’are maganan tana me mik’ewa tsaye,batare kuma da ta jira wani abuba kaitsaye ta fice daga Cikin d’akin. Direct falon nasa ta dawo, harta kawo bakin kofar fita daga falonne kuma sai ta hango, kofar dake gefe da dining area d’insa, da dukkan alama kuma nanne kofar kitchine din dake Cikin falon nasa. Ahankali ta k’arasa jikin kofar tare da turawa ta kutsa kanta ciki. Idanunta tad’an ware saboda ganin yanda kitchine din nasan ya tsaru, da komai na zamani, domin wani irin kitchine carbinet akayi na musamman acikinsa, ga kuma plates da cups hadi da sauran kayan aiki masu kyau kana Kitchen din nada girma ga kuma kofar store ta ciki. Jinjina kanta tayi saboda yanda ta yaba da kyawun kitchine din. Wani cup ta d’auka tare da k’arasawa gaban sink ta wankesa. Juyowa tayi Anutse ta dawo cikin d’akin. Yana nan zaune a inda ta barsa dan ko motsawa baiyi ba, saidai idanunsa daya sake lumshewa. A ranta tace. “Ga kafiya faɗa ga kuma raki da sakalci”. D’an durk’usawa tayi, agaban stull din tare da d’aukan lipton ta saka acikin cup din, sai kuma k’wayan shugar guda hud’u da ta d’auka acikin k’wali, bayan ta saka shugar’n ne kuma ta saka ganyen lemongrass leaves wanda already dama tazo dashi akan tray din, murfin flask ta bud’e tare da zuba ruwan zafi acikin cup din, kana tasa cokali tadan jujjuya. Ganin sugar din ya narke ne kuma yasa ta, d’ago cup din tare da mik’a masa cikin kulawa tace. “Gashi.” “Ki ajiye.” Yafad’a agajarce tare kuma da gyara zamansa, wanda kuma daga yanayin maganarsa kad’ai zaka fahimci cewar bayajin dadin komai. Ajiye cup din tayi agefensa kamar yanda ya fad’a. Cikin nutsuwa kuma ta mik’e tsaye, tare da d’aukan tray din. Ahankali batare kuma da ta sake ce masa komai ba, ta juya ta fice daga cikin dakin, tare da mayar masa da kofar ta rufe. Kaitsaye k’asa ta nufa. Shikuwa Rayyern jin alamun fitanta ne yasa shi sake lumshe idanunsa. Ahankali ta gama sauk’owa daga kan steps din. Ganin babu kowa acikin main falon ne kuma yasa kaitsaye ta wuce kitchine. Dan aciki ne takejin motsin Mamy. Tana shiga kuwa ta samu Mamyn nata aikace aikace. “Sannu da aiki Mamy.” Ta fad’a tana me ajiye tray din dake hannunta. Mamy kuwa jin muryar Jannart abayanta ne yasakata sakin murmushi, cike kuma dajin dadin d’an jimawan da taga Jannart din tayi a sashin Rayyern din tace. “Yauwa sannu dai Jannart.” K’asa Jannart din ta d’anyi da kanta, kana anutse tazo kusa da Mamyn tare da k’arb’an aikin da Mamyn keyi ta soma Taya ta. Hakan yasa cikin yan mintuna suka kammala had’a komai na breakfast. Bayan sun zuba komai acikin food flask ne kuma, Jannart takai kulolin kan dining Table. Mamy kuwa na Abba ta d’auka takai masa zuwa part d’insa. Dai-dai lokacinne kuma Ramadan da Riyyam nsra suka shigo. Jannart dince ta bawa Riyyam nsra food flask din su Baba Maud’o ya Kai musu. Koda ya dawo kuwa anan falon suka zauna su dukansu, atare sukayi breakfast, inda suna cin abincin Riyyam-nsra nata zuba musu surutu, wanda kuma bashi da wani labari saina y’an tiktok. Suna ahaka ne kuma Dr. Sulaiman da kuma Baba Maud’o suka shigo cikin falon. Fuska d’auke da fara’a suka gaisa, dasu Mamy dai-dai lokacin kuwa Abba ma ya fito daga nan part d’insa. Bayan Abban sun gaisa da Dr. Sulaiman ne kuma yayi musu jagora zuwa sama. Ahankali Abba ya tura kofar dakin Rayyern din ya shiga bakinsa dauke da sallama, Yayinda su Baba Maud’o ke biye dashi abaya. Rayyern dake dan kishingid’e kuwa jin muryar Abban nasa ne, yasa shi dan yunkurawa ya tashi zaune. Akusa dashi Abba da Baba Maud’o suka zauna, cikin kulawa Baba Maud’o yace. “Rayyern ya jikin naka?” Murmushin karfin hali ya d’anyi, tare da gyara zamansa, kana cikin tausasawa yace. “Alhamdulillah jiki da sauki Baba Maud’o.” Kai Abba da Baba Maud’o suka jinjina, cikin kuma danjin dadi suka had’a baki wajen cewa. “Allah ya baka lafiya.” Da “Ameen.” ya amsa. Inda Dr. Sulaiman kuwa ya zauna akan bedside drawer, cikin nuna kulawa ga abokin nasa yace. “Sannu Dr Rayyern ya jikin naka? da Fatan ka d’anji k’arfin jiki.” Idanunsa ya d’an lumshe kana Ahankali yace. “Alhamdulillah, nasan komai zai dawo dai-dai soon.” “Insha Allah, amma fa kasan dole saika dage, musamman wajen cin abinci, domin yanzu ma haka akwai magungunan dana kawo ma, amma dole sai kaci abinci kafun kasha su.” Cewar Dr. Sulaiman yana me fito da wasu magunguna daga aljihunsa. Rayyern kuwa Ganin magungunan ne yasa shi d’an yamutse fuska, tare da komar da kansa ya kwanta. Sanin da sukayi cewa Koda lafiyarsa, bayason yawan surutu, bare kuma yanzu da bashi da cikakken lafiya ne, yasa su mik’ewa tare dayi masa Allah ya sauwake, kana duk suka fice daga cikin dakin, Dan ayanayin da suka gansa kamar ma bacci yakeson yi. Atare suka sauk’o k’asa dukansu. Anan cikin falon suka zauna, inda Dr Sulaiman ya d’ago kansa ya kalli Mamy. Cikin girmamawa yace. “Mamy akwai wasu magunguna dana kawowa Rayyern, To amma kuma dole akwai buk’atar sai yaci abinci kafun yasha su, saidai kuma na lura kwata kwata Rayyern bayason cin abinci.” Ajiyar zuciya Mamy ta sauk’e, cikin kuma yanayin sanyi tace. “To ya zamuyi Sulaiman, kafasan halin Rayyern komai nasa dabanne dana kowa, amma Insha Allah Zamuna kokari akan cin abincinsa.” Kai Dr Sulaiman din ya jinjina, domin kuwa yasan halin Rayyern din Sarai. Jannart kuwa dake zaune anan dining table din, ahankali ta ajiye spoon din dake hannunta, tare kuma da d’aukan tissue ta goge bakinta. Ganin alaman ta kammala cin abincin ne kuma yasa Mamy, kallonta cikin kulawa tace. “Yauwa Jannart tunda kin kammala cin abincin naki, ga food flask nan d’auka ki kaiwa Rayyern nasa abincin, ki kula dan Allah ki sashi ya d’anci ko kad’anne, sai ki bashi magungunan kinji.” Mamyn ta k’are maganan cikin sigar kulawan, da tasaka Jannart yin kasa da Kanta. Ahankali kuma Cikin nutsuwa tace. “To Mamy.” Mik’ewa tsaye tayi, tare da gyara mayafin dake jikinta, kana ta d’auki d’an tray ta saka food flask da kuma cups, din da aka gama had’a masa duk breakfast din nasa aciki. Cikin nutsuwa da kuma d’abi’arta na hankali kaitsaye ta nufi saman. Ganin tafiyan Jannart dinne kuma, yasa Ramadan d’an gyara zamansa, tare da fuskantar su Abban nasa, cikin tausasawa da kuma yanda yasan zasu fahimcesa yace. “Alhamdulillah wannan karon ba ayiwa Hamma Rayyern allura ba, saboda likitotin China sun sanja masa magani, wanda iya maganin ya wadatar basai an had’a masa da wannan, alluran mai matukar kashe jikin ba, sun kuma ce typhoid ne ke causing stomach pain din nasa, wanda kuma dama tuntuni munsan cewa akwai cronic typhoid ajikinsa, wanda ayanzu harya fara tab’a masa hanjinsa, shiyasa ma yake yawan sa masa ciwon ciki, amma yanzu likitotin can din sun bamu magunguna wanda, zasu na taimakawa wajen wanke masa hanjin nasa, dama kashe duk wata cuta dake cikinsa, shiyasa ma suka sallamemu, amma hakan fa bawai yana nufin shikenan bane, sunce akwai yiwuwar dole za’ayi masa aiki, amma Idan anyi dace, magungunan zasu iya wanke duk wani cuta dake damunsa, Insha Allah zai samu sauki, akwai watarana na zuwa da Hamma Rayyern zaiyi bankwana, da wannan ciwon bazai sakeyi ba da Yardar Allah.” Ajiyar zuciya duk su Abba da Baba Maud’on suka sauk’e, saboda bayanin da Ramadan din yayi musu, yasa sun samu gamsuwa sosai. Cikin samun nutsuwar zuciya Abba yace. “Allah yasa Ramadan, Allah Ubangiji ya yayewa Rayyern wannan ciwon, Insha Allah ma basai anyi masa aikin ba nasan zai warke, ai waraka ta Allah ce.” “Sosai kuwa, da yardar mai duka watarana komai zai wuce, Allah dai ya yaye masa.” Cewar Baba Maud’o. Da “Ameen.” Duk suka amsa. Inda Ramadan kuwa ya gyara zamansa, tare da sake Kallon su Abban nasa murya araunace yace. “Amma Abba fa Doctors din sun tabbatar mana cewar, harda yawan shan zak’in da yake ma, domin shi zaki kana shansa yana taruwa maka aciki ne, bazai tashi yi maka illa ba kuwa, sai ya samu wani ciwon dazai tashi maka, zai iya had’ewa da wannan ciwon ya cutar dakai, batare da kasan da hakan ba, kuma shi kansa Hamma Rayyern ya sani, amma bansan yaushe ne Hamma Rayyern zai sanja ba, bansan yaushe ne zai daina maida abun zaki abun sonsa ba.” Shiru duk su Abban sukayi saboda acikinsu babu wanda baisan halin Rayyern dason zaki ba sai dai sun sani laifinsune sune suka rainesa da zaƙin dan yawan soyyaya. Saidai Abba ya kud’urtawa ransa cewar. “Insha Allah zai dage tukuru wajen ganin ya raba Rayyern din, da yawan shan zakin da yakeyi.” Haka dai suka d’an tattauna, kafun daga bisani Abba da Baba Maud’o suka fice, haka shima Dr Sulaiman. Acan b’angaren Jannart kuwa ahankali, ta murd’a handle din kofar ta shiga bakinta d’auke da sallama. Kwance yake akan lallausan gadonsa, Yayinda yayi kwanciyarnan irin ta rub da ciki. Jin sautin muryarta ne kuma yasa shi, lumshe idanunsa dake bud’e. Ita kuwa Jannart k’arasa shigowa cikin d’akin tayi, tare da ajiye tray din dake hannunta. D’an Kallon yanda ya bawa kofar shigowa dakin baya tayi, cikin sanyi da kuma tausasa murya tace. “Ga abincinka nan.” “Nak’oshi.” Ya fad’a atakaice saboda ayanzun Sam bayason takura. “Katashi kaci abinci inji likita.” Jannart din ta fad’a tana me bud’e food flask din, tare da d’aukan spoon ta zuba Coastarian breakfast dish din, gyara zaman plate din akan table tayi, tare da d’ago da Kanta ta kalleshi. “Please ka tashi, Mamy ne tace kaci abinci sai kasha magani kaji ko.” Tayi maganan cikin sanyin murya, da kuma zallan yanayin shagwab’an da ita kanta batasan tayi sa ba. Idanunsa ya d’an rumtse ahankali, tare kuma da sa hannayensa duka biyu, ya sake matse pillow’n dake kirjinsa. Kwata-kwata bayason yawan damuwa, bawai kuma dan bayajin yunwa ba, no kawai dai bayason yaga Jannart din akusa dashi har haka ne, musamman ayanzu daya fahimci wani abu, adangane da ita, shine tana da wani special Mood wanda yafahimci ita kanta batasan tana dashi ba tana kuwa yiwa zuciyarsa raraka. Sake gyara kwanciyarsa yayi, cikin kuma nuna halin ko inkula yace. “Kije zanci.” Idanunta ta d’an zubawa faffadan bayansa, tare da kama waist dinta ta rik’e, dama tasan halinsa, ta kuma san cewar bazai tab’a daina wa ba. “Nifa bawai na wani damu dakai bane, Dan kawai kaga Ina baka attention dina, saboda baka da lafiya ne kawai Malam, baya ga haka me mazaisa nazo wajenka.” Ta fad’i hakan acikin zuciyarta, tare kuma da murgud’a bakinta gefe. “Da kika tsuramin ido haka wani abu ne zaki bani? Ko cinyeni danye zakiyi!?” Rayyern din ya fad’a, batare daya juyo ba. Saurin kawar da kanta gefe tayi, tare da turo dan karamin bakinta gaba, cikin yanayin Mood din shagwab’a tace. “Ni ai ba kallonka nake ba kuma ba kai nake kalloba”. A hankali yace. “Toh wa kike kallo”. Baki ta ɗan turo. “Ni babu”. Dan gajeren tsaki yaja tare da cewa. “Mayya”. Yayi mgnar a hankali so batajiba. Sai ta d’an kwab’e fuska tare da cewa. “Kuma ni Mamy ce ta aikoni, Dan Allah katashi mana katashi ka tashhhhhi....” Ta kare maganar tana slowdown da muryarta. Hakan kuwa shiya sanya, Rayyern din d’an juyowa akaron farko ya kalleta. Karab kuwa kyawawan idanunsu suka had’e acikin na juna, da sauri Jannart din ta kawar da kanta gefe. Shidinma kuma janye kallonsa daga gareta yayi, inda ya sauke ganinsa akan Coastarian breakfast dish din. Idanunsa ya d’an lumshe akasalance, kuma cikin muryarsa da tayi sanyi yace. “Give me the water.” Kallon d’an madaidacin bakinsa dake motsawa tayi, sai kuma Ta kau da kanta, tare da rusunawa ta zuba masa ruwan swan acikin cup. Mik’a masa ruwan tayi. Ganin hakanne kuma yasa shi d’an yunk’urowa ya zauna. Karb’an cup din ruwan yayi, tare dayi masa kurb’i d’aya ya ajiye. Kyawawan yatsun k’afarta ya zubawa ido, cikin sauk’e numfashi yace. “Naji zanci amma ki tafi, nima zan iyaci da kaina, banason abunda za’amin wanda baikai zuci ba, dan ni bana son abun zuciya biyu da manufa.” Ya k’are maganar still yana me Kallon yatsun k’afar nata. Idanu Jannart din ta d’an tsura masa, saboda har yanzu tana mamakin wasu kalamai da yake yawan jifanta dasu, wanda batasan me hakan suke nufi ba ta dai fahimci tabbas bai yarda da ita bane zarginta yakeyi. Pink lips dinta ta d’an turo, tare da soma motsasu tana mamul mamul dasu, tamkar dai Wacce takeson fad’an wani abu. Lips din nata ya kalla, ganin yanda suke motsawa ne kuma yasa shi kauda kansa gefe. “Da wani k’aramin bakinta kamar na tsuntsu.” Ya fad’i hakan acikin zuciyarsa, Yayinda afili kuwa idanunsa ya lumshe tare da cewa. “Zagina kikeyi ko?”. Da sauri ta zaro ido tare da cewa. “Ni dai a'a”. Kana ta juya, tana me wasa da y’an yatsun hannunta ta nufi hanyar fita daga cikin dakin. Har takai bakin k’ofar d’akin nasa kuma saita tsaya tare da juyowa, cikin sanyi da kuma muryar dake nuna lallashi tace. “Kaci abincin dan Allah sai kasha magani.” Batare kuma da ta jira abunda zaice dinba ta fice daga cikin dakin tana mgnar zuci. “Sherri kayan kolba, wannan ai yafi Yah Junaid neman sababi da hujja wai na zageshi”. Bayanta yabi da kallo harta fice din. Idonsa ya lumshe tare da sauke wani irin sassayan numfashi, Kana a hankali ya buɗe su, Anutse ya jawo plate din abincin, cikin sanyi da kuma yanayi irin na marassa lafiya, ya soma dan tsakalan abincin. Baiwani ci sosai ba kuma ya ture plate din gefe, tare da d’aukan tea yasha, bayan yasha tea dinne kuma ya b’alli magungunansa yasha. Yanasha kuwa ya koma ya kwanta. Jannart kuwa Koda ta sauk’a k’asa, Bata samu Mamy ba, Riyyam nsra kawai ta samu, da shidinne kuma suka sha hira, kafun daga bisani kowannensu ya tashi ya tafi. Alhamdulillah yau kwanan su Rayyern, uku da dawowa daga China, Masha Allah kuma ciwon cikin nasa yayi sauki sosai, saidai jikin nasa ne baigama samun karfi ba, har yanzu. Kulawa kuwa yana samunshi sosai daga wajen ahalin nasa, Abba, Baba Maud’o, Mamy, Ramadan Riyyam, da kuma Dr. Sulaeman harma da Usman P.A duk suna iyaka kokarinsu wajen bashi kulawa, saidai kuma har yanzu bai iyacin abinci sosai. Wanda kuma hakan al’adarsa ce ta tuntuni. Yau ne kuma Barrister Kabir da kuma Dr Sajo suka shirya musamman dan zuwa duba Rayyern din. Koda suka Iso gidan tarba na musamman, Abba da Mamy sukayi musu, bayan sun gaisa dasu Mamy da Jannart ne, Abba yayi musu jagora zuwa part din Rayyern din. Koda sukaje akwance suka iske shi, duk da cewar bayajin karfin jikinsa, amma daya gansu ya d’an sake sunyi hira. Yanzun kuma saukowarsu k’asa kenan. Dr Sajo ne ya kalli Abba, cikin kulawa yace. “Amma Alhaji Bashir me zai hana baza’a sake maida Rayyern din, hospital ba tunda naga har yanzu jikin nasa bawani karfi sosai.” Mamy dake zaune acikin falonne, ta d’an gyara zamanta, tare da fuskantar Dr Sajon, cikin bayyana damuwarta tace. “Ai bawai wani abune matsalar ba, bayason cin abinci ne kwata kwata, komai aka basa sai yace a’a, Koda an matsa masa kuwa, bai wuce yayi loma biyu ko uku ba, sai yace ya koshi, bashi da wani abinci sai tea, nan ma yanzu ne yake d’an shan tea din da madara, da bayason ko madaran saidai empty, shiyasa bayi da karfin jiki.” Kai Dr Sajo ya jinjina, cikin gamsuwa yace. “Eh to kin san dama duk inda dan adam yayi ciwo abinci yake fara tsana. Tabbas kuwa bazai samu wadataccen karfin jiki ba, harsai in ya dage da cin abinci, amma ana tambayansa ko yana da buk’atar wani abu, sai anayi masa.” “To.” Mamyn tace. Yayinda Abba kuwa cewa yayi. “Idan naga abun nasa yaki karewa ai, dolensa na daukesa na maidashi hospital, yasan duk wani illar rashin cin abinci, amatsayinsa na Dr amma baya kiyayewa.” “Hakane kam sai hakuri da majinyaci, Allah dai ya bashi lafiya.” Cewar Barrister Kabir. Da “Ameen.” Duk suka amsa. Basu wani jima ba kuma, Abba yayi musu rakiya suka tafi. Bayan suntafi dinne kuma Mamy ta haura saman. Azaune tasa meshi yasaka Laptop d’insa agaba, yana Dan lallatsata. “Rayyern.” Mamy takira sunansa da kulawa. Jin sautin muryar Mamyn nasa ne kuma yasashi d’ago kansa Ahankali ya kalleta. “Na’am Mamy.” Ya amsa adan kasalance. Karasa shigowa cikin dakin Mamyn tayi, tare da matsowa kusa dashi, cikin kulawa da kuma nuna tausayawa agareshi tace. “Meyasa ne haka Babana? Meyasa kwata kwata bakason cin abinci? kasani fa bazaka samu isashshen karfi ba, har sai inkana cin abinci, yanzu fad’amin mekakeson ci, ko meye saina dafa maka.” Fuskarsa yad’an kwabe tare da marairaicewa. Cikin yanayin sakalci yace. “Nifa Mamy bana sha’awan komai, kawai dai abincin yanzunne baya min, nafison abu me d’an melting da kuma tsami, like Chinese dishes dai, ko Mamy amin irin kunun ranan.” Ya k’are maganan yana langwabar da kansa gefe. Murmushi Mamy tayi tare da cewa. “To za’ayi maka kunun kaji kada ka damu.” Mamyn ta fad’a tare da juyawa ta fice daga cikin dakin. Direct kasa Mamyn ta sauk’o, inda ta samu Jannart ta gaya mata, cewar Rayyern yana son ayi masa irin kunun ranar. “To.” Jannart din tace, babu musu kuwa ta wuce kitchine, Anutse ta soma had’a kunun kamar yanda ya buk’ata. Tsab ta gama had’a kunun, da yayi kyau sai tashin kamshi yake, juye kunun acikin flask tayi, tare da daura flask din akan tray ta daura cups agefe, sai kuma madara da zuma wanda suke cikin wani abu mai kaman glass. Fitowa falo tayi rike da tray din ahannunta. Mamy dake zaune afalon kuwa Ganin Jannart din harta kammala ne yasa, cikin jin dadi tace. “Masha Allah Jannart har kin kammala, Allah Dai yayi miki albarka, ki kai masa nasan yana nan yana jira.” Murmushi Jannart din tayi, tare kuma da dan sunkuyar da kanta, cikin nutsuwa ta nufi saman. Tafiya take Ahankali, Yayinda tayi kyau cikin riga da wandon pallazon dake jikinta, wanda ta yafa mayafi. Dan babba akan shigar nata, saidai duk da hakan ga wanda yayi mata Kallon k’urulla, tsab zai iya hango tsararren cikakken hips dinta. Ga kuma rigar shirt din da yayi mata cibcib ajikinta, cikin tan nan alafe yake, tamkar babu hanji acikinsa. Karasowa bakin kofar falon nasa da tayi ne kuma yasa ta, tura kofar ahankali, bakinta dauke da sallama ta kutsa kanta ciki. Babu kowa acikin falon hakane yasa ta nufi, Bedroom nashi, a hankali ta tura ƙofar tare da sallama a bakinta. Still nan ɗin ma babu shi, Cikin mamaki ta ɗan ware idanunta tare da jujjuya kanta, tana mai kasa kunne wai ko zata jiyo mostinsa a Bathroom, jin shirune ba motsin komai, harta nufi kofar dakin dan fitowa falon nasa ne kuma, saita hangosa zaune acikin wani balcony wanda labulayensa keta kaduwa saboda iska. Kaitsaye wajen ta nufa tana isa wajen kuwa, idanunta suka sauka akansa. Da sauri tayi kasa da kanta, saboda ganinsa ahaka da tayi, domin yau dinma ba wani kayan kirki bane ajikinsa, singlet ne da kuma gajeren wando. Shikuwa Rayyern jin sallamanta ne yasashi dago kansa, ya sauke idanunsa akanta. Tashin farko kuwa idanunsa suka sauka, akan lafaffen cikinta, wanda ta daure kasansa da adon igiyan wandon dake jikinta. Janye idanunsa yayi daga Kallon nata, tare da maida kallonsa gefe. Anutse ta karasa isowa inda yake, tare da Dan dukawa ta ajiye tray din dake hannunta. Cup ta d’auka tare da zuba masa kunun, kana ta saka masa madara da zuma aciki. D’an d’agowa da kanta tayi, hade da mik’a masa cup din. Cikin sanyi tace. “Gashi.” Tayi maganan tana me sauke idanunta, akan lallausan beard d’insa. Wanda yake matukar yi mata kyau. Ahankali ya juyo da kallonsa zuwa gareta, lokaci daya kuma ya sauke idanunsa akan kyakkyawar fuskarta, da kuma dan karamin lips dinta, dake shining din lipgloss. Hannunsa yasa ya karb’i cup din, Ahankali kuma ya dan motsa lips d’insa, saidai kuma ita kanta bataji mai ya fad’a ba. Kan Wani had’add’en rug dake gefensa ta zauna, tare kuma da rike flask din ahannunta. Saurin kallonta yayi, saboda baiyi tunanin zama zatayi ba, kamar zaice wani abu kuma sai ya fasa,Ahankali kuma ya janye idanunsa da suka sauka akan waist dinta. Cikin nutsuwa ya soma sipping kunun, yana me lumshe idanunsa saboda yanda yakejin dadin kunun. Itakuwa Jannart gaba daya kallonta ta mayar k’asa, inda take hango Riyyam-nsra da Baba Maud’o wayanda suke zaune abakin gate. Kallonsu takeyi sosai, musamman ayanzu da taga Riyyam din na waya, ba tare da taga ya jima yana wayan ba kuma ya mikawa Baba Maud’o. Hannayenta duka biyu ta had’e tana kallonsu. Yayinda acan kasan kuwa. Mammy ce takira tana tambayan Riyyam din jikin Rayyern . Nan Riyyam din yake shaida mata cewar jikin da sauki, Koda ta nemi ta gaisa da Rayyern dinne kuma, Riyyam yake sanar mata cewa, baya kusa da Hamma Rayyern din, ananne kuma Riyyam din yace. “Mammy Ina tare da Baba Maud’o bari na bashi ku gaisa.” “To.” Mammyn tace. Yayinda Riyyam-nsra kuwa ya mikawa Baba Maud’o wayar. Karb’an wayan Baba Maud’o yayi tare kuma da karata akan kunnensa, Cikin nutsuwa yace. “Assalamu Alaikum.” Acan Ethiopian kuwa Mammy dake zaune akan kujera, Jin amo da kuma sautin muryar daya daki dodon kunnenta ne, yasa taji zuciyarta tayi wani irin bugawa, take kuma tsikar jikinta suka shiga wani irin mimmikewa, cikin wani irin yanayi ta mik’e tsaye, tare da sake sauraran muryar dake kan wayar. “Assalamu Alaikum.” Baba Maud’o ya sake maimaita sallaman nasan, saboda Jin shiru da yayi. Komawa Mamyn tayi ta zauna, tare kuma da sanya hannu ta dafe kirjinta, cikin rawar murya tace. “Wa’alaikassama.” Zumbur haka Baba Maud’o ya mik’e tsaye daga zaunen da yake, tare kuma da d’an zazzaro idanunsa waje, lokaci daya wani irin yanayi ya bayyana atattare da Baba Maud’on. Wanda hakan yasa Riyyam dake zaune kallon Baba Maud’on, Cikin yanayin mamaki yace. “Baba Maud’o lafiya?” Kallonsa Baba Maud’on yayi, tare kuma da komawa Ahankali ya zauna, saidai kuma har yanzu jikinsa bai daina tsuma ba. Daga can b’angaren kuwa cikin rawar murya Mammy tace. “Ina wuni, ya maijiki?” Hannu Baba Maud’on ya d’an dunkule cikin wani irin abu dake dukan zuciyarsa yace. “Lafiya mai jiki kuma Alhamdulillah.” “Masha Allah Allah ya kara sauki, mungode sosai Baba Maud’o nasan kuna nan kuna fama da rigiman Riyyam, Allah ya bada lada.” Mammyn ta fad’a cikin sanyin murya. Baba Maud’o kuwa murmushi ya aro ya sakawa muryarsa, kana shima cikin sanyi yace. “Ameen summa Ameen, ai Riyyam kam babu wani rigiman da yake yi mana, harma mun saba dashi kwannan yana ta cewa kin matsa ya komo mu kuma bamu son rabuwa dashi.” Murmushi Mammyn tayi, cikin kuma karfin hali da danne bugun zuciyar da takeji, tace. “Shikenan to Baba Maud’o ahuta gajiya.” “Yauwa.” Baba Maud’on ya amsa, tare da zare wayar akan kunnensa, cikin sanyi da kuma wani irin tunani dake dukan, kwakwalwarsa ya mikawa Riyyam nsra wayan. Karb’an wayan Riyyam-nsra yayi tare da Karawa akan kunnensa. Jin muryar Riyyam dinne kuma yasa, Mammy sauke wani irin nannauyar Ajiyar zuciya. Cikin sanyi tace. “Riyyam ka had’ani video call da Rayyern, inason naga ya yanayin jikin nasa.” “To Mammy zan hadaku amma maybe sai gobe, saboda nasan yanzu haka yana sama, kuma Idan magriba ta kusa bayason yawan magana.” Riyyam din ya fada atausashe. Daga can b’angaren kuwa Kai Mammy ta jinjina, tare da cewa. “Shikenan to badamuwa Allah ya kaimu goben.” “Ameen” Riyyam din ya amsa kana sukayi sallama da Mamyn. Duk abunnan da sukeyi kuwa Jannart na kallonsu, saboda gaba daya hankalinta ya tafi garesu ne ma, yasa har yanzun take nan bata tafi ba. Shikuwa Rayyern tuni ya shanye kunun da ta zuba masa din tas. Ganin bata da niyan kara masa ne kuma yasa shi, dagowa ya kalleta. Akaron farko kenan daya tsaya ya k’are mata kallo, idanunsa ya dan tsayar akan fuskarta, saboda yanda yaga hankalinta ya tafi izuwa wani waje na daban. Ajiye cup din dake hannun nasa yayi, Karan ajiye cup dinnasa ne kuma yasa hankalinta dawowa garesa. Ahankali ta juyo da kanta zuwa garesa, karab kuwa idanunsu suka sarke acikin na juna. Sunkuyar da kanta k’asa tayi, tare da sauke numfashi, cikin silent voice dinta tace. “Nak’ara maka ne?” Kansa ya d’an girgiza mata, tare da lumshe idanunsa, cikin wani irin yanayin daya saka zuciyarta harbawa yace. “Um um nakoshi.” yayi mgnar yana jin dadi bakinsa yayi masa wasai yawunsa ya sinke alamar dandanon bakinsa zai dawo. Kallonsa tayi, haka kuma shid’inma. Kasa tayi da Idanunta tare da matsowa ta durk’usa, tray din ta ke kokarin dauka. Dan kusancin da sukayi ne kuma yasa, daddad’an kamshin turarenta ratsa cikin hancinsa. Idanunsa ya dan lumshe, Yayinda itakuwa tray din ta dauka Anutse ta juya ta tafi. Kaitsaye kasa ta sauka, bayan takai kayan kitchine ne kuma ta wuce dakinta. Shikuwa Rayyern kiran Sallan magriba ne ya tadashi awajen. Washegari. Yau dinma kunun da Jannart din tayi masa jiya ya kuma sha, sai kuma abu mai romo da Mamy tasa ta dafa masa, babu laifi kuma yaci sosai. After 3days. Mamy ce tsaye agefensa, Yayinda shikuwa ke zaune akan daya daga cikin kujerun falon. Murmushi Mamyn tayi tare da dubansa cikin danjin dadi. Tace. “Masha Allah Babana Lallai jiki yayi sauki, tunda har ka iya fitowa falo.” Murmushi ya d’anyi tare da Kallon Mamyn nasa, cikin sanyi yace. “Mamy yunwa nakeji sosai, kuma nafison abu mai dan tsami, please Mamy roasted fish da ruwan lemon tsami nakeso, ko kuma miyan da akayi ranan nan pls Mamy.” Murmushi Mamyn tayi tare da cewa. “To Rayyern amma ni bansan yanda akeyin miyan ba, rannan ma bani nayi ba Jannart ce tayi, amma bari na turo maka ita saikayi mata bayani.” Fuskarsa yadan kwabe cikin shagwaba yace. “Eyyah Mamy kifada mata mana, dole sai ni?” “Eh mana bakaine kakeso ba.” Mamyn ta fad’a tana me nufar dakin Jannart. Ramadan dake zaune agefe kuwa, Kallon Hamman nasa yayi, tare da mik’o masa magungunan daya b’are. Cikin kulawa yace. “Please Hamma Rayyern karb’a maganinka kasha.” Fuskarsa yadan yamutsa, kamar zaice a’a sai kuma ya karba yasha. Bayan yasha maganin ne kuma Ramadan ya Mike ya tafi, domin dama hospital zai tafi, ya tsaya bawa Hamman nasa maganine. Already Abba kuma dama ya tafi company, Riyyam-nsra kuwa yana waje . Jannart kuwa dake falon ta zaune take, inda tayi kyau cikin wani fitted gown na maroon lace dake jikinta, sosai rigar tabi jikinta ta zauna, saboda yanda dinkin ya fita sosai. Bak’aramin kyau yau Jannart din tayi ba, musamman da ta watsa jelan gashinta haka bata kitseshiba, tare dasa dan siririn mayafi daga kanta zuwa kirjinta. Shigowar Mamy ne kuma yasa ta d’agowa, fuskarta dauke da murmushi. Itama Mamyn murmushi tayi, tare kuma da Kallon Jannart din Cikin kulawa tace. “Jannart kije mijinki yana kiranki.” Kai Jannart din ta d’an sunkuyar kasa, cikin sanyi kuma tace. “To.” Juyawa Mamyn tayi ta tafi, Ganin hakanne kuma yasa Jannart din mikewa, Cikin yanayin nutsuwarta ta nufi part din nasa. Ahankali ta murd’a handle din kofar ta shiga, bakinta dauke da sallama. Saidai kuma dan ja baya tayi, ganinsa da tayi yana waya, hakan yasa ta matsawa jikin kujera ta d’an zauna, wanda hakan yasa suka zama suna fuskantar juna. Ahankali ta dan saci kallonsa, musamman yanda taga yayi kyau cikin shigar riga da wandon DG dake jikinsa. Ahankali ya ajiye wayar tare da d’ago kansa ya kalleta. K’asa tayi da Idanunta, cikin sanyi tace. “Ina kwana.” Idanunsa ya sauke akan labbanta zuwa kan kirjinta, wanda dinkin jikin nata ya masifar fitar da shape din samansu. Kauda kansa yayi batare da ya iya amsa mata ba Itakuwa Jannart jin bai amsa mata dinbane yasa ta cewa. “Ya jiki.” “Da sauki.” Ya amsa mata da wani irin murya, wanda yasa ta dago ta kalleshi. Ahankali kuma tace. “Gani Mamy tace kana kira na.” Idanunsa ya dan marairaice cikin sanyin murya mai hade da zallan shagwab’a yace. “Yunwa nakeji sosai, kibani abinci, but mai dan tsami kawai kinji....” Yaja maganar tasa cikin wani irin yanayi, tare dasa hannunsa ya shafa cikinsa. Hakan kuwa shiya sanya Jannart ta d’ago Kai ta kalleshi, lokaci daya kuma taji wani irin tausayinsa ya cika mata zuciya. Ahankali Cikin yanayin ta itama dake kama da shagwab’a tace. “To meye kakeso? Miya ko kuma abinci?.” Idanunsa dake lumshewa ya rufe, tare da bud’e labb’an sa ahankali yace. “I don’t know kimin komai kawai, ko miyan da kika tab’ayi ranan mai ɗan sami.” “To.” Tace asanyaye tare da juyawa ta nufi hanyar fita. Koda ta fito daga dakin nasa, Anutse ta soma sauka daga kan steps din. Dai-dai lokacin kuma Riyyam-nsra yake haurowa saman, hannunsa rike da waya. Ganin Jannart dinne kuma yasa shi sakin murmushi, Cikin kulawa yace. “Good morning My Aunty ya jikin Hamma Rayyern.” Murmushi tayi tare da dubansa, cikin sakin fuska tace. “Jikinsa da sauki Riyyam, yanzu ma na sameshi afalo.” Murmushi Riyyam din yayi tare da cewa. “Masha Allah, bari naje na sameshi.” Riyyam din ya fada, Yayinda ita kuwa Jannart kaitsaye kasa ta wuce, inda ta nufi kitchine Dan fara had’a masa abunda zaici. Riyyam kuwa direct falon ya wuce, yana zuwa zuwa kuwa ya zauna akusa da Hamman nasa. Tare da dan rankwafar dakai cikin sanyi, yace. “Hamma Rayyern Mammy tanason yin magana dakai, tace kuyi video call saboda taga ya jikin naka, na kirata please?” Idanunsa ya dan lumshe, akasalance kuma ya d’an gyad’awa Riyyam din Kai alaman “Eh.” Murmushi Riyyam din yayi cikin, Jin dadi kuma ya zaro wayartasa tare da dannawa numbern Mammy kira video call. Ring kadan kuwa wayar tayi Mammy ta d’aga. Tana d’agawa kuwa Riyyam yayi murmushi, tare da Kallon Mammyn nasa Cikin kulawa yace. “Mammyna Barka da safiya, ga Hamma Rayyern dinnan ku gaisa.” Ya k’are maganan yana me mik’awa Rayyern din wayar. Kasancewar kuma kan Rayyern din yana dan jingine ne yasa, Riyyam cewa. “Hamma Rayyern ga wayan.” Ahankali ya d’an juyo tare da kai dubansa ga fuskar wayar, wani irin bugawa yaji zuciyarsa tayi da karfi, wanda hakan ya sashi zabura tare da yunkurawa ya gyara zamansa, inda ya sauke ganinsa akan fuskar.........! Littafin TUBALI dai na kuɗine ko kin gansa a wasu group ɗin na satane By *GARKUWAR FULANI* Matar da hoton fuskarta ya cika fuskar wayar. Wani irin harbawa yaji zuciyarsa tayi da karfi, wanda har saida hakan yasa shi zaro idanunsa waje. Da matukar mamaki yake Kallon fuskar matar, Wacce bata da wata maraba da fuskar Ramadan, domin kuwa tsananin kaman Ramadan daya hango akan fuskarta ne ma, ya sanyashi jin wani irin bugun zuciya. Lokaci daya kuma yaji wani irin nauyi, da kuma dattakun matar ya cika idanunsa, Yayinda daga cikin zuciyarsa kuwa, wani irin girma, kima, karamci, martaba da kuma haibar matar ne ke hauhawa cikin duk harbawar da zuciyarsa keyi. Ganin fuskar matar ne kuma yasa, kowanne kofar gashi dake jikinsa budewa, take yaji wani irin sanyi na ratsa shi tako Ina, Yayinda kuma nutsuwa ke kara saukar masa. “Mammy Ina kwana!!” Ya fad’a cikin tausasa murya daga can cikin maƙoshinsa har zuwa kan labbansa. Daga b’angaren Mammy kuwa da ta tsura masa ido bata ko k’yaftawa, wani irin abu itama takeji acikin zuciya da gangar jikinta, lokaci daya kuma taji zuciyarta tayi rauni sosai, tabbas Kallon fuskar Rayyern din da tayi ayanzu, yana tattare da wasu abubuwa da dama, ciki kuwa harda abunda ke kwance acikin zuciyarta, a mafi rinjayen tsawon shekarun rayuwarta. “Lafiya Maud’ona ya jikin ka?” Mammyn ta tambaya cikin boye rauni, da kuma damuwar dake kwance akan fuskarta yace. “Alhamdulillah jiki na yayi sauki Mammy.” Rayyern din ya bata amsa, cikin sanyi da kuma sigar tausasawa. Riyyam-nsra kuwa dake zaune agefe idanu ya zubawa, Hamma Rayyern din nasa. Mammy kuwa Daga can b’angaren ta, murmushi ne ya dan bayyana akan fuskarta, cikin tsananin kulawa da kuma muryar tausayawa tace. “Allah Ubangiji ya karamaka lafiya, ya kareka aduk inda kake, ya tsare gabanka da bayanka, ya kuma nisanta ku da duk wani sharrin mutum da aljan, Allah ya baku zaman lafiya kaida iyalinka, ya albarkaci rayuwarku ya cika haske a rayuwarku Allah yayi maka al'barka!!!.” “Ameen thumma Ameen Mammy nagode sosai.” Rayyern din ya fada cikin nuna tsananin jin da d’insa, domin kowacce kalma da Mammyn zata fad’a, jinsa yake yana tasiri acikin zuciyarsa, Yayinda kuma yakejin wani irin farinciki na musamman yana lullub’eshi. Mammyn ma Ganin farinciki kwance akan fuskarsa ne yasa ta jin dadi aranta, cikin kuma sakin fuska tace. “Ya Ramadan da Mamyn ku?” “Lafiyansu kalau Mammy, saidai Ramadan ya tafi wajen aiki, Mamy kuma tana k’asa.” Ya bawa Mammyn amsa asake, yana mejin Karin nutsuwa na saukar masa sabida mgnar da yakeyi da itan. “Masha Allah Allah ya taimaka, Ina Surukata Jannart, fatan itama tana lafiya.” Mammyn ta tambaya da kulawa. Idanunsa ya d’an lumshe tare kuma da bud’e su alokaci guda, cikin kwarin jikin daya samu yace. “Lafiya yanzu ta sauk’a k’asa.” Murmushi Mammy tayi, tare da jinjina kai, cikin farincikin dake da d’a mamaye zuciyarta duk bayan minti guda tace. “To bari na bawa Zaytoon ku gaisa, gatanan duk ta tsareni da ido.” Murmushi Rayyern din yayi dai-dai lokacin kuma, Mammyn ta mikawa Zaytoon dake gefen ta wayar. Karb’an wayar Zayton tayi, tare da fadada fari’ar dake kan fuskarta, cikin muryarta mai dan sanyi tace. “Hamma Rayyern.” Saurin d’ago idanunsa yayi, ya kalli kyakkyawar yarinyar da ke magana acikin wayar, wanda muryarta tayi masa sak da wata muryar da yaji kwanannan , idanunsa ya Dan bud’e da kyau, tare kuma da zaro su waje, badon komai ba kuwa saidan Ganin still kamanin yarinyar sak na Ramadan ga kuma kamannin muryarta da waccar tsohuwar kamar dai yadda kamannin Muryar Ramadan Riyyam-nsra da ita Zayton ɗin a can wani sashin na zuciyarshi kuwa kamarsa da Riyyam-nsra ne ya fado masa “Yah salam”. Yace a ransa a zahiri kuwa, Idanu ya dan zubawa yarinyar, har na tsawon minti daya, kafun daga bisani ya fadada fara’ar dake kan fuskarsa, cikin sakewa yace. “Na’am Zayton.” Murmushi Zayton din tayi, kana cikin jin dadi tace. “Sannu Hamma Rayyern ya jikinka, Ina fatan dai kayi sauki sosai, kuma kana cin abinci sosai ko?.” Wani irin Murmushi Rayyern din yayi, wanda har saida kyawawan hakoransa suka bayyana, tashin farko yaji matashiyar budurwar tashiga ransa sosai. “Jikina da sauki sosai Zaytoon, amma banason Ina yawan cin abinci saboda kada na zama ɗan lukuti kamarki.” Dariya sosai Zaytoon ta kwashe dashi, saboda daga jin yanda yayi maganar ma kasan akwai tsokana aciki. “Haba Hamma Rayyern ni har wani jiki ne dani, kanaga saboda banida jiki ne ma ai, Riyyam ya rainani, Hamma Rayyern Ina Auntyna Jannart take?” Zaytoon din ta tambaya, cike da kulawa. Murmushi yayi tare da d’an shafa lallausan sumar kansa, cikin muryar tausasawa yace. “Tana k’asa.” Kai Zaytoon din ta jinjina, tare kuma da dan rausayar dakai, cikin nuna kulawarta agaresa tace. “To ka gaishemin da ita kaji, sannan please Hamma Rayyern kana kulawa da kanka kaji, Allah Ya baka lafiya mai amfani.” Idanunsa ya d’an lumshe tare kuma da sauke Ajiyar zuciya, saboda sosai yaji dadin addu’ar da yarinyar ta masa kana har cikin ransa yake jin sonta a ransa. Wanda har hakan yasa shi cewa. “Ameen nagode Zaytoon.” Kai Zaytoon din ta jinjina, Yayinda shikuwa Rayyern ya mikawa Riyyam nsra dake zaune agefe wayan. Da sauri Riyyam da zuciyarsa ke cike da farinciki ya karb’i wayan tare da fuskantar screen din wayar, cikin kula dajin dadi yace. “Mammyna yau kam kinga Hamma Rayyern dinmu ko.” Kai Mammyn ta jinjina, cike da jin dadi tace. “Kwarai kuwa Riyyam yau kam naga Rayyern.” Tayi maganan cikin kasa da murya, ta yanda Riyyam dinne kadai zai iya Jiyota. Jin abunda ta fada dinne kuma yasa Riyyam nsra tashi, rike da wayan a hannunsa kaitsaye ya nufi dakin Ramadan. Shikuwa Rayyern maida kansa jikin kujera yayi, tare da lumshe idanunsa, ahankali yake lumshe idanunsa, yana mejin wani irin nutsuwa na saukar masa. Mammy da Riyyam kuwa basu wani jima suna magana ba, Mammy ta katse kiran. Acan Ethiopia kuwa bayan Mammy ta ajiye wayanne, Ta zame daga zaunen da take tare da durk’usawa k’asa tayi sujjada. Na nunawa Allah tsananin jin dadinta, da kuma godiya agaresa, domin komai da yake faruwa shine ya tsarashi, shine kuma yake bawa ahalinta dama ita kanta kariya akoda yaushe. Acan b’angaren Jannart kuwa Anutse ta kammala gasa masa roasted fish, tare da matsa masa ruwan lemon tsami aciki, kamar yanda ya gaya mata yana buk’atar abu mai d’an tsami tsami, bayan ta kammala had’a masa roasted fish dinne kuma, ta soma kokarin yi masa miyan kase kamar yanda ya buk’ata, saidai kuma kasancewar miyar tana daukan lokaci sosai, shiyasa gama ta ba yanzu yanzu ba. Rayyern dake zaune afalo kuwa, Ganin almost 1hour ya kare ba akowa masa abincin nasa bane, yasa shi haurawa saman sofa ya kwanta. Ahankali yake lullumshe idanuwansa, wanda da’alama kuma bacci yakeji, duk da cewar kuma yana jin yunwa, amma hakan baisa baccin yaki daukarsa ba. Domin yana nan akwance cikin abunda bai wuce 20mn ba, bacci ya d’aukesa, kasancewar acikin magungunan da yake sha akwai mai dan saka yawan bacci. 2hours later. Ahankali yake bude idanunsa, wanda suka shafe sama da awa biyu a kulle. Mik’a ya d’anyi ahankali tare da ambaton sunan Allah acikin zuciyarsa. Ahankali ya dan tashi zaune, tare dasa hannu ya shafa kan lafaffen cikinsa, da keyi masa kukan yunwa. Numfashi ya d’an fesar akasalance kuma, yakai dubansa izuwa babban agogon dake cikin falon. 1:25 pm dai-dai agogon ya nuna masa, wanda hakan ya sashi d’an yunk’urawa ya mike. Musamman saboda ganin da yayi lokacin sallah yayi. Hannayensa ya zura acikin aljihun wandon dake jikinsa, kaitsaye kuma cikin tafiyar, dake nuna ya Dan samu karfin jikinsa ya nufi bedroom d’insa. Koda ya shiga cikin bedroom din Anutse, ya soma kokarin rage kayan dake jikinsa. Bayan ya cire trouser’n dake jikinsa ne kuma, ya d’auko wani towel ya d’aura akan waist d’insa. Direct toilet ya wuce, inda ya had’ewa kansa ruwan wanka mai d’an d’umi. Anutse yayi wankan nasa tare da d’auro alwala ya fito. Koda ya fito daga toilet din kuwa wani irin kamshin shower jel ne ke tashi ajikinsa, Yayinda kuma tausassun gashin jikinsa suka kwanta lub. K’awataccen sajen dake kwance akan fuskarsa kuwa, shek’i take tayi saboda danshin ruwa dake jikinta. K’arasawa gaban mirror yayi, tare da d’aukan mini towel ya shiga goge ruwan dake jikinsa. Komai nasa da nutsuwa yakeyinsa. Hakan yasa duk wanda zai kallesa sai yaji ya burgesa. Had’add’en body lotion d’insa ya shafa, sai kuma turaren companyn Gucci daya shafa ajikinsa. K’arasawa gaban drawern d’insa yayi, inda ya ciro wani riga da wandon companyn Ouchpan masu kyau da taushi. Rigar irin long sleeve d’innan ne, sai kuma wandon daya kasance tight, Wato mai dan kama jiki, amma kuma irin jeans dinnan ne, masu yanayi da crazy. Anutse ya zura kayan ajikinsa, tare da d’aukan wasu simple shoe ya zura akafafunsa. Masha Allah! Ba k’aramin kyau kayan sukayi masa ba, kasancewar su black colour kuma shiyasa suka k’ara bayyana, hasken da fatarsa ta k’ara. Ahankali ya d’an ciji jajayen labb’ansa, tare kuma dasa hannunsa ya shafa cikinsa dake kukan yunwa. Fuskarsa ya d’an kwab’e tare da karyar da wuyansa gefe, Allah ya sani yunwa yakeji sosai. Domin har wani jiri jiri yakeji. Wayarsa dake kan gado ya d’auka, tare kuma da nufan falon nashi kaitsaye. Koda ya fito idanunsa ya sauk’e akan dining table din dake cikin falon, saidai kuma rashin ganin an ajiye masa abunda zaici ne yasa shi b’ata fuska, tare da d’an rausayar da idanunsa, cike da kasala da kuma yunwa ya nufo main falon nasu kaitsaye. Acan b’angaren Jannart kuwa bata jima da kammala had’a abincin ba, kasancewar kuma garin ana d’an yanayin zafi shiyasa, Koda ta kammala had’a abincin a tray, kaitsaye part dinta ta koma. Wanka tayi da sabulun beauty touch, wanda yasa gaba daya jikinta ya d’au sassanyan k’amshin sabulun. Bayan ta fito daga wankanne kuma ta shirya kanta, cikin wani had’add’en English wear gown, wanda kwata kwata bashi da nauyi, kasancewar kuma rigar tight gown ne shiyasa ya bayyana duk wani shape din jikinta. Harta kan nipples dinta kuwa saida ya bayyana, sosai rigar tayi mata kyau, tare da k’ara bayyana tsararren surar jikinta. Turaren oud mai kamshin gaske ta shafa ajikinta, bayan ta tubke dogon gashin kanta, wanda yasha kitson da Mamy tayi mata ne kuma, ta yafa wani mayafi mai kauri ajikinta, daya rufe duk wani shape dinta, tayi hakanne kuma saboda sanin da tayi cewa, akwai maza agidan. Juyawa tayi Ahankali kuma Cikin nutsuwa ta fice daga cikin dakin. Kaitsaye kitchine ta nufa, dan daukan abincin da ta dafa din. Rayyern kuwa Ahankali yake saukowa daga matattakalan steps din. Cikin nutsuwa da kuma d’aukar hankali yakeyin kowanne takunsa. Ahaka yake saukowa daga kan steps din. Hannunsa daure akan cikinsa, yana shafawa tare da d’an lumshe idanunsa. “Mamy Mamy!!” Sunan Mamy yake kira ahankali, cikin kuma muryarsa da tayi sanyi sosai, saboda rashin k’arfi da kuma yunwan da yake fama dashi. Adai-dai lokacin kuwa Jannart ta k’araso tsakiyan falon, Jin kamar muryar mutum ne kuma yasa ta d’aga kanta, karab kuwa Idanunta suka sauk’a akansa. Kyawawan Idanunta ta d’an zuba masa, tare da soma Kallon shigar dake jikinsa, Wacce tayi masa kyau sosai. Dai-dai lokacin kuma shima ya sauk’e idanunsa akanta. Ahankali ya zame tare da zama akan steps din karshe dake kan matattakalan, idanunsa ya d’an lumshe tare dasa hannu ya dafe cikinsa, wani irin numfashi yake sauk’ewa mai d’auke da gajiya, cikin sanyin muryar dake nuna gajiyawarsa ya k’wala kiran sunan Mamy. “Mamy tana d’akinta.” Jannart din ta bashi amsa, tare kuma da d’auke Idanunta daga kallonsa. Idanunsa dake alumshe ya d’an bud’e, tare da k’ara d’aura hannunsa akan cikinsa. Wanda yayi Dan ƙugin yunwa, har saida Jannart din ta jiyo sautin. D’an kallonsa tayi, gaba daya duk ya marairaice, ya wani zama abun tausayi, da dukkan alama Yunwa ce ke wahalar dashi. “Meye kike wani kallona haka kamar zaki cinyeni, ni yunwa nakeji.” Rayyern din ya fad’a yana me sauke mayun idanunsa akanta. Wanda kuma hakanne yasa tayi saurin dauke Idanunta daga kallonsa. Batare kuma da tace masa komai ba ta juya, Cikin nutsuwa ta wuce kitchine. Da idanu yabi bayanta, har saida yaga wucewarta cikin kitchine din kafun ya tashi ya dawo cikin falon. Jannart kuwa tray da plates ta d’auko, tare da dawowa falon. Ahankali ta sunkuya dai-dai zata ajiye tray din agabansa ne kuma, mayafin dake jikinta ya zame ya fad’i. Saurin ajiye tray din tayi tare da juyawa da sauri dan daukar gyalen nata. Juyawan da zatayi dinne kuma yasa, Rayyern din sauke Idanunsa akanta. Ganin inda idanun nasa suka sauk’ane kuma, ya sashi saurin rumtse su, tare kuma da kawar da kansa gefe sabida gani yayi tamkar nimples ɗin ta zasu tsole mishi ido, kasan cewar batasa bra ba yasa breast ɗinta ke tsaye kam nimples ɗin sunyi tsaye cur motsin da take yasa duk ƙirjinta rausayawa kara rumtse idanunshi yayi sabida ganin abin da yakeyi duk da ya rufe idon. Itakuwa Jannart cikin sauri ta d’auki mayafin nata ta yafa. Saboda kunyan da taji ya lullub’eta ne kuma yasa ta kasa d’ago kanta ta kalleshi. Ahankali ta bud’e food flasks din, roasted fish din ta zuba masa, sai kuma miyar kasen shima da ta zuba masa shi, awani plate na daban dasa mishi tuwo kwaya ɗaya. “Gashi.” Ta fad’a cikin wata irin sassanyar murya, still batare kuma da ta d’ago ta kalleshi ba. Akasalance ya d’ago kansa, tare da mik’a hannayensa alaman ta basa plate din. Sai Alokacinne kuma ta d’ago Kai ta kalleshi, kasancewar kuma tana d’an nesa dashi ne, yasa dole saida ta matsa gab dashi. Ahankali ta d’an ajiye guiwowinta akan tattausan carpet din dake malale atsakiyar falon. Hannayenta duka biyu ta sanya wajen Ganin ta mik’a masa plate din. Ak’ok’arinta nayin hakanne kuma, batare da duk sun Ankara ba, Rayyern din yasanya hannunsa ta k’asa zai karb’i plate din, hakanne kuwa yasa shi sauk’e tafukan hannayensa, akan lallausan fatar hannayenta, masu tsananin taushi tamkar auduga. Wani irin abu Jannart taji acikin jikinta, wanda har hakan yasa tsikar jikinta mimmik’ewa, lokaci daya kuma gyalen ta ya zame zuwa kan kafad’unta, hakan yasa lallausar sumar kanta ya bayyana. Idanunsa ya d’an zubawa gashin kan nata, Yayinda ita kuwa ahankali ta zame hannunta daga cikin nasa tare da sanya hannu ta jawo gyalen zuwa kanta. Dai-dai lokacin ne kuma Mamy ta fito daga d’akinta. Ganin Rayyern da Jannart din atare ne kuma, ya sakata sakin murmushi Cikin kulawa tace. “Babana lafiya kuwa Ina sallah naji kana ta rabka min kira.” D’agowa yayi ya d’an kalli Mamyn, cikin yanayin sigar shagwab’a yace. “Mamy To ba yunwa nakeji ba.” Murmushi Mamyn tayi, tare kuma da neman waje ta zauna. Cikin sakin fuska tace. “To Rayyern Idan kanajin yunwa, baga matarka ba, komai ita zaka tambaya ba niba, kuma ga abincin ma, Ina naga ankawo ma, Jannart sannu da aiki.” Mamyn ta fad’a tana Kallon Jannart, da ta janye jikinta daga kusa da Rayyern din. D’an murmushi tayi, batare kuma da tace komai ba, ta dawo kusa da Mamyn nan k’asan sofa ta zauna. Shikuwa Rayyern d’an k’aramin bakinsa ya taɓe, kana ashagwab’e cikin kuma yanayinsa na marar lafiya, ya soma cin abincin da Jannart din ta kawo masa. Tun aloman farko da yayi kuwa, ya lumshe idanunsa, saboda dadi da kuma gardin kifin daya ratsa shi, bugu da kari ga kuma ruwan lemon tsamin da taste d’insa, ya hadu dana kifin sai ya bada wani dandano na daban. Ci gaba dacin abincin nasa yayi, duk da cewar bata wani sa masa da yawa ba, saboda sanin halinsa da tayi na rashin son cin abinci. Mamy da Jannart kuwa hira suke d’an tab’awa kad’an kad’an. Wanda hakan yasa sam basu ma lura da cewar Rayyern din ya cinye abincin ba. “Bank’oshi ba fa.” Maganar Rayyern din ya katse su daga hirar da sukeyi. D’agowa Jannart tayi, karab kuwa idanunsu suka sark’e acikin na juna. Saurin janye Idanunta daga kallonsa tayi, tare kuma da mikewa ahankali, ta k’arasa inda yake zaune. Mamy kuwa Murmushin jin dadi tayi, tare kuma dajin wani sanyi aranta, saboda dama burinsu ne Ganin Rayyern din yaci abinci ya kuma fara sakewa da matarsa. Jannart kuwa durk’usawa tayi agabansa, tare da daukan plate din, ta soma kokarin kara masa gasashshen kifin. “Idan ba rowa bama tayaya za’a bawa mutum abunda ansan bazai ishesa ba.” Rayyern din ya fad’a k’asa k’asa ta yanda, yasan Jannart dince kawai zata iya jiyosa. Aikuwa karab maganganun nasa, suka sauk’a acikin kunnuwanta kasan cewar tana kusa dashi ainun kuma hankalinta na kanshi. Hakan yasa Ahankali ta d’ago Idanunta ta kalleshi. “Malama meye?” Ya tambaya yana me tsareta da idanu da tsuke fuska. Fararen hakwaranta ta sanya, Ahankali ta ciji labb’anta, Cikin yanayin sanyi da kuma, yanayinta mai kama da shagwab’a, ta d’an maida bakinta gefe, alaman murgud’a baki. Idanunsa ya d’an zaro, saboda ganin abunda tayi masa din, duk da cewar kuwa hakan da tayi din, ba k’aramin k’ara mata kyau yayi ba, musamman saboda yanda lips dinnata suka sha, oil lipgloss. “Me bakin rashin kunya.” Yayi maganan k’asa k’asa, tare da motsa k’afarsa Ahankali, wanda kuma niyarsa shine ya take mata yan yatsun k’afarta. Dai-dai nan kuma Abba da Baba Maud’o suka shigo cikin falon. Hakanne kuwa yasa shi maida k’afartasa. Jannart kuwa plate din ta tura masa gabansa, tare da komawa baya ta zauna. “Sannu da shigowa Abba, Baba Maud’o sannu.” Jannart din ta fad’a cikin girmamawa. Murmushi dukansu sukayi, kana cikin jin dadin girmamasu da Jannart din keyi, Baba Maud’o yace. “Yauwa Jannart sannu, ya gidan?” “Alhamdulillah.” Ta amsa tana me dukar da kanta k’asa. Abba ma fuska asake, yana me zama akusa da Rayyern din kuma yace. “Yauwa Jannart, sannunki .” Baba Maud’o ne ya kalli Rayyern din cikin kulawa yace. “Maud’ona ya jikin naka.” Murmushi Rayyern din ya d’anyi, kana cikin sakin fuska da nuna Jin dadin kulawar Baba Maud’on yace. “Alhamdulillah Baba Maud’o yanzu kam jikin da sauki.” “Masha Allah Allah ya kara sauki, dama nace bari nazo na duba ka.” Baba Maud’on ya fad’a yana me mik’ewa tsaye. “Ameen Nagode Baba Maud’o.” Rayyern din ya amsa. Shikuwa Baba Maud’o juyawa yayi ya fice daga cikin falon. Hakanne kuma yasa Abba ma tashi yabi bayan Baba Maud’on. Dai-dai lokacin kuma Riyyam nsra ya fito falon, hannunsa rike da wayarsa. Anan kusa da Rayyern ya zauna, Ganin kuma irin delicious din da Rayyern din keci ne, yasa shi dan tand’e baki. Cikin dan yanayin zak’uwa yace. “Gaskiya Hamma Rayyern kana cin dadi, tun Ina sama nake jiyo kamshin abincin kan nan gsky My Aunty kina mana ƴan ubanci.” Hararan wasa Rayyern din ya d’an watsa masa, shikuwa Riyyam din wayarsa ya ciro, tare da dannawa numbern Ramadan kira. Mamy da Jannart kuwa murmushi sukayi. Bugu biyu kuwa Ramadan din ya dauka. Cikin zak’uwa Riyyam din yace. “Albishirinka Hamma Ramadan, yau kada Kaci komai awaje, ka dawo gida Aunty Jannart irin miyar ranan tayi.” Daga can b’angaren Ramadan yace. “Ai ganinan ma Ina dawowa, kace Aunty Jannart ta ajiyemin nawa.” “To.” Riyyam nsra din yace, daga haka ya katse kiran. Rayyern kuwa d’ago kansa yayi ahankali, tare da Kallon Mamynsa cikin sanyi yace. “Mamy d’azu munyi waya da Mammyn Riyyam tace tana gaidaki.” Murmushi ne ya bayyana akan fuskar Mamy, cikin jin dadi tace. “Masha Allah Ina amsawa.” Juyo da kallonta ta kumayi inda ta sauke idanunta akan Riyyam nsra. Cikin nuna kulawa tace. “Ni kam Riyyam baka tab’a had’ani da Mammynka ba ko awaya, bani hotonta na gani mana Idan kana dashi.” Murmushi Riyyam nsra din yayi, cikin tausasawa da jin daɗin satan amsar da Mamy ta bashi mgnar ta yace. “Ayyah Mamy yi hakuri, amma babu hoton Mammy awayana sabida randa zanzo na sai sabuwar waya kuma na bar waccar a gida.” Ya kare maganar yana dan karyar da wuyansa gefe. “To had’ani da ita mana muyi video call.” Mamyn ta fad’a tana me kallonsa. Wani irin bugawa yaji kirjinsa nayi, wanda hakan yasa shi sadda kansa k’asa. “Tayaya zai had’a Mamy da Mammynsa video call?” Yayiwa kansa tambayar. Mamy kuwa Ganin yayi shiru ne yasa ta cewa. “Lafiya kuwa Riyyam inayi maka magana kayi shiru, had’ani da ita muyi magana.” Kansa ya d’an langwab’ar gefe, cikin kuma yarda da k’aryar da zuciyarsa ta tsara masa yace. “Ayya Mamy d’azu muna waya dasu, naga kiran ya katse, ashe wai Zaytoon ce ta raɗa mata wayar a ƙasa, dana sake kira kuma baya shiga, saida ga baya Mammy kecemin wai, cameran wayan nasu ya samu matsala, saidai ko voice call.” D’an Jim Mamyn tayi, kamar me nazartar wani abu kuma saitace. “To Wayar Zaytoon fa?” “Ai Zaytoon bata da waya, Mamy ta hana ta rik’e waya, tace wai bayanzu ba.” Ya k’are maganan yana me waskewa, gudun kada kowannensu ya fahimci cewar bashi da gaskiya. Kai Mamyn ta jinjina, kana cikin gamsuwa da bayanan nasa tace. “Ai hakan da Mammyn naka tayi shine daidai, barin waya ahannun y’a Mace budurwa adai-dai wannan lokacin hatsari ne, kodan wannan babbar masifa ta Tiktok dinma, saidai Wacce Allah Ya kare kawai.” Murmushi Riyyam din yayi, cike dajin dadin yanda karyar tasa ta samu karb’uwa kuma ya samu sun kauda mgnar ma. Rayyern kuwa mik’ewa yayi, saboda dama ya kammala cin Abincin. Anutse ya nufi sama, saboda surutun nasu na damunsa. Har ya fara haurawa yace. “Uhum Mamy ai su kansu yara masa basu waya da barinsu yin shuhura a social media babbar masiface, yanzu kigafa yadda Riyyam-nsra yake kamar mazari, wanda a baɗini kuma Allah ne kaɗai yasan me yake shukawa”. Ya ida mgnar ya juyowa ya tsurawa Riyyam-nsra ido. Wanda shi kuwa yayi wani irin firgita dan sai yake ga Hmma nasu ya gane komai da yakeyi ne. Mamy kuwa cikin yarda da yaron tace. “A babu ma abinda yakeyi”. Uhum kawai yace yaci gaba da tafiyarsa. Tashinsa awajenne kuma yasa ita kuwa Jannart sakewa, bayan ta gyara wajen da yaci abincin ne kuma ta dawo, suka zauna ita da Riyyam hira suka sha sosai, suna nan zaune dai har Ramadan ya dawo. Bayan sunyi sallan magriba ne kuma, Jannar din ta zuba musu sauran ragowar abincin Rayyern din sukaci. After 3day. Alhamdulillah acikin kwanaki ukun nan, jikin Rayyern ya k’ara sauki sosai, domin babu laifi yanzu ya samu karfin jikinsa. Domin yana iya fitowa har can compound din gidan, wajensu Baba Maud’o, sannan har motsa jikinsa yana iyayi yanzun. Ab’angaren Jannart kuwa tun ranan bata sake sakashi a Idanunta ba. Sosai kuma takejin dadin zaman gidan, musamman ayanzu da duk sanda Ramadan ya dawo, sukan zauna suyi hira sosai, harma game sukeyi. Ga kuma wayarta dake d’ebe mata kewa, kasancewar ta bud’e Twitter, Instagram, da kuma Tiktok, da wani suna na daban, bawai original account dinta da kowa ya sani ba, sunan da ta bud’e dashi kuwa, ba wai normal sunane da kowa zai gane ba. Akomai nata da Unique kawai take using. Acan b’angaren gidan su kuwa. Har dai zuwa yanzu babu wani mai gamsashshiyar nutsuwa acikinsu, more especially Alhaji Idi Sale dakata. Momy da kuma Abdull, wanda abun ya had’e musu biyu, rashin lafiyar Dadyn da kuma b’acewar Jannart. Yanzu ma zaune su Alhaji Idi Sale Dakata, Alhaji Abdu Tababa, Dr. Lukaman, da kuma Barrister Kabir, Alhaji Bala Tamnari suke acikin katafaren dakin ganawa'n Alhaji Idi Saleh Dakata. D’ago da kansa yayi ya kalli Alhaji Bala Tambarin, cikin dan yanayin damuwa yace. “Wato Alhaji Bala, har yau ina mamaki kan al’amarin daya shafi yaron nan Rayyern, musamman akan company’s d’insa, akullum hab’aka abubuwan nasa sukeyi, na kuma rasa gano tushe da madafan arzikinsa, saboda ayanzu haka nasa ayimin bincike akan sabon companynsa, ankuma tabbatarmin da cewa, zuwa yanzu ankawo komai da komai na amfani acikin companyn, kama daga kan engines dama dai sauran abubuwa, saboda har anfara sarrafa kayayyakin abinci, amma naji ance bazasu fara fitar da kayayyakin nasu ba, sai farkon shekara mai kamawa ina mamakin dukiyar yaron dan a iya wannan Company nasa zaikai biliyoyin kuɗi da sunfi shekarunsa yaushe aka haifesa har ya yarasu.” Kai Alhaji Bala Tambari’n ya jinjina, cikin gamsuwa kuma yace. “K’warai kuwa nima nasan da haka Alhaji Idi Saleh Dakata.” Gyara zama Alhaji Abdu Tababa yayi, kana cikin takaici yace. “Wannan abu ni Ina mamakinsa, amma Meyasa ba zaka dakatar dasu ba Alhaji Bala? Naga Kaike kula da duk wasu harkan filayen da ake gine gine masana'antu, ni har yauma ina mamakin tun farko ma meyasa ka basu takardar izinin fara ginin companyn?” Murmushi Alhaji Bala Tambarin yayi, saboda shi yasan meya sani, kamar yanda suka kasa gane waye, Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara din, to shima hakane. Dr. Lukman ne ya cab’i zancen da cewa. “Gaskiya dai kam, amma ni yanzu sauki na daya, abubuwanshi na harkar asibiti gaba daya sun dakata, yafi maida hankalinsa, akan abubuwan da suka shafi companyn.” Barrister Kabir dake zaune agefe ne ya saki wani murmushin jin daɗi. Tare da gyara zamansa, Cikin nutsuwa yace. “Anaka tunanin kenan Dr. Lukman, domin da alama baka da labarin cewa, acikin kwanan nan akwai likitotinsa da ya ware kusan guda biyar dashi na shida, way’anda zasu tafi Russia Mascow yin wani course, baya ga haka kuma Idan sunyi wannan course din sun dawo, akwai ci gaba na musamman wanda za’a samu, a hospital din nasa, domin zasuje suyi course dinne, akan abunda ya shafi dashan k’oda, dana zuciya aikin ƙwaƙwalwa da juyen jini ga masu cutar sikila uwa uba da safarar tunanin kwakwalwar ɗan Adam, dama dai sauransu, kuma Insha Allah zasu kawowa K’asa cigaba.” Idanu Dr. Lukman ya d’an zazzaro, cikin bakinciki takaici da kuma kunci yace. “Wallahi kwata-kwata Barrister bani da wannan labarin, kuma ai wannan plant din nima, najima da tsarashi azuciyata, wanda kuma nakeso na aiwatar acikin hospital dina, amma kuma sai next year nakeson haka, why? Why? Wannan yaron ya shigemin hanci, komai zanyi saiya rigani kafin ma in tuna abu shi yayi, na shiga uku Anya zai barni na ci gaba arayuwata kuwa?” Dr. Lukman din ya fad’i haka cikin tashin hankali, saboda ya fahimci cewa, duk saurinsa Dr. Rayyern din yana gaba dashi akan komai. Boyayyen Murmushi Barrister Kabir yayi, tare da maida kansa ya ajiye ajikin kujera, yayi hakanne kuma saboda yanda yaga, hankalin Dr. Lukman din ya tashi sosai. Alhaji Bala Tambari kuwa, gyara zamansa yayi...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* Tare da fuskantarsu dukansu, cikin dan nisawa yace. “Gaba d’aya matsalarmu a kullum akan Dr Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara ne, wanda kuma ni kaina bani da iko, ko wani matsayi da zan iya dakatar dashi akan abunda ya saka agaba, saboda duk wani k’a’ida da dokokin da akebi ya bisu, Idan kuma har nace zan wargaza masa tsari. To tabbas zai iya Kai k’arata wajen na sama dani, hakan kuma zai iya sawa na rasa aikina, yaron ya wuce duk yanda muke tunani, kowacce hanya da zamu b’ullo masa ya sani, kansa yana ja sosai, babban abunda na lura dashi kuma shine, kwata kwata baya tsoron magautansa yaron yana nan Tamkar a haifeshi ne domin daukan fansa!!!.” Numfashi mai nauyi duk suka ja, musamman Alhaji Idi Sale Dakata wanda gaba daya abubuwa suka had’e masa. Ga zafin b’atan Jannart ga kuma, na wannan shegen yaron Dr. Rayyern. Barrister Kabir kuwa, kalaman Alhaji Bala Tambari na karshe yaketa nanatawa a zuciyarshi don son fahimtar wani abin. Haka dai taron nasu ya watse gaba d’aya zuciyar Alhaji Idi, da kuma na Dr. Lukman Alhaji Abdu Tababa babu dadi, kowannensu kuma saboda Rayyern. Dr. Lukman din, da kuma Alhaji Abdu Tababa ne suka had’a hanya wajen tafiya, haka ma Alhaji Bala Tambari shima tafiya yayi. Hakan yasa falon ya rage daga, Daddy sai Barrister Kabir. Juyowa Alhaji Idi Sale Dakata’n yayi? Ya fuskanci Barrister Kabir, cikin kuma nuna halin damuwa yace. “Kabir ayanzu babu abunda yake damuna, kamar b’acewar Jannart, har yanzu babu wani labari, kwata kwata ayanzu ma ba batun companyn Rayyern Mai-nasara bane ke damuna, matsalar b’acewar Jannart itace ke damuna hukuma suna iya yinsu abin yaci tura.” Afakaice kuma ta k’asan idanu, Barrister Kabir ya kalli Yayan nasa, tare da d’an ya mutsa fuskarsa. Wanda kuma daga wajen Alhaji Idi Sale Dakata’n ma hakan yake, domin kuwa bayan yayi maganar shima, ta k’asan idanu, ya kalli K’anin nasa, tare da sakin wani Shu’umin murmushin, da shi kad’ai yasan ma’anar yinsa. Barrister Kabir kuwa, mur yasha tare da saka fuskar tsare gida, irin tasu ta lawyoyi, saboda shima akwai wani abu daya gano amatsayinsa na lawyer. Shi yanayiwa Barrister Kabir kallon biri, shi kuwa Barrister Kabir yanayiwa yayan nasa kallon Ayaba. Koda suka fito daga d’akin taron Alhaji Idi Sale Dakata’n, main falon gidan suka dawo, inda suka samu Momy ta gama had’a abinci. Sama sama haka Barrister Kabir yaci abincin, bayan sun kammala ne kuma yayiwa Yayan nasa sallama, kaitsaye kuma daga gidan Alhaji Idi Sale Dakata’n, gidansa ya nufa. Koda ya isa gidan afalo ya samu Dijat. Hira kadan suka tab’a kana kaitsaye ya wuce bedroom d’insa. Key ya sawa kofar bedroom din, tare da komawa ya zauna, bayan ya d’auko wasu takardu. Anutse yake wargaza takardun, tare da Ware wasu daga ciki yana duddubawa. D’ago wata takarda da yayi ne kuma, ya sashi tsurawa rubutu, da kuma hoton passport din dake jiki idanu. *** *** Almost 4weeks kenan yanzu da, dawowar Rayyern daga China, Alhamdulillah kuma jikinsa ya warware. Bisa taimakon Ramadan da kuma Jannart, way’anda suke kula da shan maganinsa. Hakan yasa ciwon cikin nasa yayi sauki, ya kuma gama samun karfin jikinsa, duk da cewar time to time ya kanji, ciwon cikin na tashi masa, amma da yasha magani yake jin sauki. Ahankali yake sauk’owa daga kan matattakalan falon, inda yayi kyau cikin shigar Ash colour suit dake jikinsa. Yayinda hannunsa ke rik’e da briefcase, da alama kuma aiki zaije. Ya dawo asalin Rayyern d’insa, big man wanda bai wani cika son wasa ba, wani Rama da yawan kasalan da yakeji ada, duk sun kama gabansu. Mamy dake tsaye akan dining table, jin alaman takun takalmansa ne yasa, ta d’ago kanta ta kalleshi. Ganin yanda yayi kyau ne kuma, yasa Mamyn sakin murmushi, Cikin kulawa tace. “Babana yadai, yau na ganka cikin shiri haka fita zakayi ne?” Kansa ya jinjina, adaidai lokacin da yake gama sauk’owa daga kan steps din yace. “Eh Mamy yau zanje company.” Murmushin dake kan fuskar Mamy ne ya fad’ad’a, cikin jin dadi tace. “Ah Lallai Masha Allah Babana ya samu sauk’i, amma Ina fatan kanajin karfin jikinka sosai.” Idanunsa ya d’an lumshe tare da jinjina mata kai alaman. “Eh.” “To kayi breakfast tukun kafun ka tafi.” Mamyn ta fad’a tana me nuna masa kujera, tare dayi masa alama akan ya zauna. Fuskarsa ya d’an shagwab’e, kamar zaice a’a kuma saiya zauna. Dai-dai lokacin kuwa Jannart ta shigo cikin falon, sanye take da riga da wando ajikinta, saidai wandon irin mai fad’in nan ne, haka ma rigar Wacce take da igiyan d’aurewa, hakan ne kuma yasa lafaffen cikinta bayyana, saboda yanda ta d’aureshi da igiyan, haka ma shape din cikin nata ya bayyana sosai. Kasancewar kuma kayan nada kalan baki, shiyasa ta yafa siririn mayafi daga kanta zuwa wuyanta. Sassanyan kamshi take bazawa, shigowarta cikin falonne kuma yasa shi sauk’e idanunsa akanta. Mamy kuwa Ganin Jannart dinne yasa Cikin kulawa tace. “Yauwa Jannart yi saving din mijinki mana, yana sauri zai tafi wajen aiki ne.” Kai Jannart din ta d’an sunkuyar k’asa, cikin yanayin nutsuwa tace. “To Mamy.” Kaitsaye dining table din da yake zaune ta nufa, saidai koda wasa bata bari sun had’a idanu ba. Koda ta k’arasa inda yake, plate ta d’auka tare da bud’e food flask, cikin sanyin muryar dake bayyana nutsuwarta tace. “Ina kwana.” “Lafiya.” Ya amsa mata atak’aice, tare da zubawa kyawawan fararen yatsunta idanu. Abincin ta zuba masa, bayan ta kammala ne kuma ta turo masa plate din gabansa. Tare da saka masa apple juice din da ta had’a, acikin wani d’an glass cup. Ahankali ya soma cin abincin, tare kuma da dan lullumshe idanunsa, saboda yanda yake jin kamshinta na shiga hancinsa. Jannart kuwa Ganin ya fara cin Abincin ne, yasa ta wucewa kaitsaye ta nufi sama, Dan d’auko maganinsa. Ahankali ta tura kofar d’akin ta shiga. Lumshe Idanunta tayi saboda, wani irin kamshi daya bugeta. Ga kuma sanyin ac dake busa ko ina. Dan bud’e Idanunta tayi, tare da soma bin ko ina dake cikin dakin da kallo, komai nasa need babu alaman datti, duk da cewar ya kwana acikin dakin, amma saida ya gyara komai kafun ya fita. Hakanan kawai ta samu kanta da sakin murmushi, kaitsaye kuma cikin nutsuwa, ta wuce ta dauko magungunan nasa. Koda ta sauk’o k’asa harya kammala cin abincin nasa, saidai juice dinne da bai gama shaba, wanda kuma yake sipping d’insa ahankali. K’arasowa kan dining table din tayi, Anutse ta b’are magungunan tare kuma da zuba su acikin tafin hannunta. Kallonsa ta d’anyi, tare da mik’a masa magungunan, alaman ya karb’a. D’ago idanunsa yayi ya kalleta, cikin yanayinsa daya saba yi mata magana yace. “Ni yaro ne, da har sai kin b’aremin magani, ni bazan iya dakai na bane akace miki? Sai kiyi ta wani ɗuɗɗuramin magunguna babu ko tausayi” Idanunta ta d’an janye daga kallonsa, saboda ayanzu babu wani abu nasa da bata sani ba, saikayi masa abu sau goma, amma baya tab’a gani yanzu zai gwatsaleta ta fahimci zarginta yakeyi ma shi. K’wayoyin idanunta tad’an juya ahankali, sau d’aya kuma cikin sigar lallashi tace. “Okay I’m sorry take it.” Hararanta ya d’anyi ta k’asan idanunsa, sanin Mamy na cikin falonne kuma yasa shi, bud’e tafukan hannunsa, Anutse ta zuba masa maganin ahannunsa, gudun kada hannunta da nasa su had’e, tayi hakanne kuma saboda, ita kadai tasan me takeji, aduk sanda ta tuna lokacin da fatar hannunsa ya tab’a nata. Rayyern kuwa bayan yasha Maganin ne ya mik’e tsaye, tare da d’aukan briefcase d’insa, cikin sauri yace. “Mamy na tafi saina dawo.” “A dawo lafiya Allah ya bada sa’a.” Mamyn ta bashi amsa, Cikin kulawa. Da “Ameen.” Ya amsa kana ya sakai ya fice daga cikin falon. Ganin hakanne kuma yasa Jannart dawowa, kusa da Mamyn ta zauna. Shikuwa Rayyern yana fita kaitsaye company ya wuce, Koda yaje kuwa ya samu ma’aikatan nata aiki, kowa na aikinsa kamar yanda ya dace. Gaba d’aya ma’aikatan sun bada himmansu wajen yin aikin tsakani da Allah. Domin har anfara har had’a cattoon's din abubuwa, wanda kowanne kwali d’auke yake da sunan tambarin. MAI-NASARA. Komai Yayi masa sosai, hakanne ma yasa shi jinjina kansa, kaitsaye kuma ya wuce office d’insa dake nan cikin companyn. Wasu d’an aikace aikace yayi, bayan ya kammala ne kuma ya fito, kaitsaye hospital d’insa ya wuce. Bashi ne ya dawo gidan ba kuwa sai k’arfe 10:00 pm dai dai. Hakan ya faru ne kuma saboda tsayawa da yayi, yiwa wata operation, baya ga haka kuma, ya tarawa kansa aiki sosai, wannan dalilin yasa shi tsayawa, ya d’an rage ayyukan. K’asa k’asa ya danna Horn din motar tasa, cikin abunda bai wuce mintuna 2 ba kuwa, aka wangale masa gate din gidan. Anutse ya tura hancin motar ciki, bayan yayi parking motar ne kuma ya fito. Tare da Kallon Baba Maud’o wanda shine ya bud’e masa gate din. “Baba Maud’o da kanka, ai daka bari na fito na bud’e, sam banaso naga kana wahalar da kanka, saudayawa Idan naga kana wannan aikin sai naji duk babu dadi, please Baba Maud’o ka bari.” Rayyern din ya fad’i haka ga Baba Maud’o cikin tausasa harshe. Baba Maud’o kuwa Murmushi yayi tare da d’an gyara tsayuwarsa, kana Cikin kulawa yace. “Haba Rayyern meye na damuwa kuma, bayan kasan hakan aikina ne, kuma gashi Ari yayi bacci shiyasa.” Fuska Rayyern din ya d’an kwab’e, hade da karyar da wuyansa yace. “Ni dai Baba Maud’o da gaske banason hakan, banajin dadi Idan naga kana bud’e gate inajin wani nauyi a zuciyata.” Murmushi Baba Maud’o yayi, tare da komawa wajen zamansa ya zauna. Ganin hakanne kuma yasa Rayyern d’in ma, matsawa ya zauna akusa da Baba Maud’on. “D’azu Barrister Kabir yazo dubaka da jiki, amma baisame ka ba, saidai yace agaisheka.” Baba Maud’o ya fad’a yana me Kallon Rayyern din. Shikuwa Rayyern Ajiyar zuciya ya sauk’e, tare da d’an mammatsa hannunsa. Cikin kuma taushin murya yace. “Ina amsawa, bari na shiga ciki Baba Maud’o, yau duk na gaji aikin office ya gajiyar dani.” “To Rayyern Mukwana lafiya.” Da “Ameen.” Rayyern din ya amsa, tare da wucewa ciki kaitsaye. Koda ya shiga main falon nasu babu kowa, hatta su Ramadan da Riyyam nsra duk suna daki. Kaitsaye kuma shima d’akin nasa ya nufa. Yana shiga kuwa ya soma rage kayan jikinsa. Bayan ya shiga toilet yayi wanka ne kuma, ya shirya kansa cikin lallausun kayan bacci. Bayan yasha Nutri milk ne kuma ya koma kan gado ya kwanta. Kasancewar agajiye yake ne kuma, yasa yana kwanciya bacci ya d’aukesa. Washegari. Arewa24 tv station. Aunty Fauziya ce ke tafe cikin d’an sauri, saidai kallo d’aya zaka yiwa Fuskarta, ka fahimci cewa tana cikin yanayin damuwa. Fitowarta kenan kuma daga dakin yad’a labaransu, sukayi Karo da Salman. Kallonta Salman din yayi, Ganin damuwa afuskarta ne kuma yasa shi d’an tsayawa, Cikin kulawa yace. “Aunty yadai naganki haka, wani abu ya faru ne?” Kai ta d’an girgiza, cike da damuwa tace. “Salman b’acewar Jannart ke damuna, tayaya za ‘ace mace kamar Jannart ta b’ace b’at kamar kud’i? hankalina yana tashi sosai Salman, ka duba dai irin jami’an tsoron da Babanta ya bawa cikiyar nemo ta, ga kuma mu da kullum sai munsa cikiyarta, amma har yau babu wani wanda yace ya ganta, abun yana min ciwo Salman, ga mahaifinta asanadin haka ko lafiyar kirki bashi dashi, kwanan nan naji har India aka fita dashi, duk kuma akan lamarin b’acewar Jannart, Ina cikin damuwa akan hakan.” Ajiyar zuciya Salman ya sauk’e. Dai-dai lokacin kuwa Asiya tazo ta wucesu, saiwani karairaya takeyi tamkar zata b’alle. Ganin hakanne kuma yasa Aunty Fauziyan wucewa office dinta, take kuwa Salman ya rufa mata baya. Koda suka isa cikin office din zama, duk sukayi, ananne kuma Salman ya d’ago ya kalli Aunty Fauziyar. Cikin sanyi ya d’an gyara zamansa tare da cewa. “Gaskiya da banyi niyan fad’awa kowa ba saboda sirrine, saidai ke naga gaba d’aya hankanlin atashe yake, akan b’atan Jannart, amma Dan Allah duk wata magana da zan fad’a miki inason ta zama sirri.” Nisawa Aunty Fauziya’n ta d’anyi, tare kuma da fuskantar sa tace. “Kafad’i duk abunda kakeson fad’a Salman, Insha Allah bazan gayawa kowa ba, kasanni kasan koni wacece zan rik’e duk wani sirri.” Kai Salman din ya jinjina, tare da dan gyara zamansa kana yace. “K’warai nasan hakan Aunty Fauziya, nasan ke ta musamman ce shiyasa ma na yanke shawarar sanar dake, danki cire wannan damuwar dake zuciyarki, agaskiya Jannart ba b’ata tayi ba.” Idanu Aunty Fauziyan ta tsura masa cike da mamakin, Jin abunda ke fitowa daga bakinsa tace. “Kamar yaya Salman ka warwaremin maganar ta yanda zan fahimta.” “Jannart ba wai b’acewa tayi ba, K’anin Babanta Barrister Kabir shi yayi mata aure, batare da sanin kowa ba, yace kuma yayi hakanne saboda wani dalili nasa maik’arfi, wanda kuma acewarsa hakanne kad’ai zai tseratar da rayuwarta, daga fad’awa koman magauta masu farautar rayuwarta.” Wani irin gauron Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauke, duk da cewar taji mamakin maganan k’warai, amma kuma taji sanyi acikin zuciyarta. Numfashi ta d’anja tare da Kallon Salman din, cikin sanyin yanayi tace. “To wannan al’amarin da d’aure kai yake gaskiya, amma kuma shi yaron da aka aura mata d’in tana sonshi ne, ko kuma shi yana sonta?” Kai Salman din ya girgiza, kana asanyaye yace. “Agaskiya kuma wannan ne bansani ba Aunty.” D’anjim Aunty Fauziyan tayi, na y’an wasu dak’ik’u kuma tace. “Kayi hakuri Salman, agaskiya ada nayi tunanin duk abunda zaka fadamin zan rufeshi, amma kuma sai gashi yanzu, naji ajikina tamkar akwai wata rawa da zan iya takawa, akan wannan al’amarin, lalle dole zan san yadda zanyi naga Jannart, muje wajen MD.” Ta k’are maganan tana me mik’ewa tsaye. Hakan yasa Salman rufa mata baya, kaitsaye suka nufi ofishin MD. Koda sukaje Aunty Fauziyan ce ta kawo masa maganan Jannart, tare da nuna b’uk’atar ta nason Ganin Jannart din. Jin buk’atar tasu ce kuma yasa MD jinjina kansa, cikin kokonton hakan yace. “Agaskiya inajin kamar hakan bazaiyiwu ba Fauziya, saboda maganan nan sirrice da ba’aso kowa ya sani, nima kaina ba’a gayamin Dan matsayina ko wani abuba, a'a kawai dai angaya minne saboda, kada Jannart din ta rasa aikinta anan gaba, haka ma Kai Salman kasan dalilin da yasa aka gaya maka, saidai ba damuwa bari mu jarraba, zan k’ira Barrister Kabir din muji.” Ya k’are maganan yana d’aukan wayarsa. Aunty Fauziya kuwa murmushi tayi, tare dayi masa godiya. Shikuwa MD’n kiran numbern Barrister Kabir yayi, cikin sa’a kuwa ya samu Barrister Kabir din ya d’aga wayan. Bayan sun gaisa ne kuma yake shigar da buk’atar Aunty Fauziyan awajen Barrister’n. D’an Jim Barrister Kabir yayi, cikin d’an nazari kuma yace. “To shikenan MD, amma kana ga kayarda da matar kuwa, kana ga sirrinmu bazai fita awajenta ba.” Yayi mgnar murya a sake dan yanzu ko mgnar ta fita yana da ɗan yaƙini fito na fito da magautanta sai dai baida cikekkun hujja. “Sosai kuwa Barrister, saboda Fauziya D Sulaiman macece mai amana, karanci, tausayi, da saukin kai, kuma akwai rawar da zata iya takawa, musamman Kodan wajen bawa, Jannart din shawarwari ma.” MD din ya fad’a. Jin hakanne kuma yasa Barrister Kabir cewa. “Badamuwa bari na turo muku numbern, amma ko Salman ban yarda a bashi numbern ba, ita matar kawai za’a bawa.” “To Insha Allah.” MD din ya fad’a. Nan ya katse wayar, da kaman minti d’aya kuwa sai ga, text na numbern Jannart din ya shigo cikin wayar MD. Take kuwa MD ya tura mata numbern. Godiya Aunty Fauziyan tayi masa, cikin jin dadi kuma ta juya ta tafi. Haka dai Rayuwa ta ci gaba, inda yau ansamu k’arin kwanaki, akan wata d’ayan daya shud’e. Alhamdulillah kuma abubuwa duk, suna tafiya yanda ya kamata, musamman a b’angaren Rayyern, wanda ayanzu kusan kullum Idan ya fita, baya dawowa sai dare, saboda yakanje asibiti da company, shiyasa gaba d’aya ma ko isashshen zama baya samu. Ab’angaren Jannart kuwa rayuwarta take normal, saboda ayanzu ta gama sabo da duk y’an gidan, Masha Allah komai yana tafiya mata daidai sai dai time to time tana tuno gidansu har tayi kwalla. Acan tashar tasu kuwa, yau din Aunty Fauziyan ce zaune, acikin office dinta, wayarta ce kuma ke rike ahannunta. Gaba daya ta shiga cikin nazarin kiran wayan Jannart, saboda yanda take kokonto akan ta kira ne ko a’a. Ayau dai kam ta yanke shawarar kiran wayan Jannart din. Acan gidansu Rayyern kuwa, yau Nasir yazo, hakan yasa suka had’u shida Riyyam nsra da kuma Ramadan. Gaba d’ayansu afalon saman suka zauna, haka duk suka cika musu gidan da sowa, saboda Kallon wasan k’wallo da sukeyi. Wanda kuma sun samu freedom din nasu ne, saboda ganin Rayyern baya nan. Ciye ciye kuwa ba kalan wanda ba suyi ba, bayan pizza da shawarman da sukaci, hatta sweet saida suka sha, anan kuma cikin falon suka zubar da ledodin musamman Nasir shima dan masifan son zaƙine, haka kuma duk wasu pillows dake jikin kujerun falon, saida suka watsar dasu sukayi musu d’add’aya. Bayan sun gama abunda za suyi ne kuma suka fice, batare da sun gyara falon ba. Rayyern kuwa yaudin ad’an gajiye ya dawo gidan. Wanda hakanne ma yasa bainemi su Mamy ba, kaitsaye ya wuce saman. Saidai yana shiga, abunda ya gani ya sashi d’an zaro idanunsa. “What is this?” Ya fad’a yana me Kallon yanda falon nasu ya haukace. Saurin Ajiye briefcase d’insa yayi, tare da juyawa cikin sauri ya koma, domin yasan hakan ba aikin kowa bane, saina su Ramadan da Riyyam-nsra. “Mamy Mamy!!” Da k’arfi yake d’an k’wala k’iran sunan Mamyn, yana me saukowa daga kan steps din. Mamy kuwa jin kiran da Rayyern din keyi mata ne, yasa ta d’an lek’owa daga kitchine tare da cewa. “Lafiya kuwa Rayyern?” Fuskarsa ya d’an kwab’e tare dasa hannu, ya kama waist d’insa, cike kuma da takaici yace. “Mamy Ina su Ramadan, kinga yanda suka yi min kaca kaca da falo kuwa? sunb’ata min komai, sunyi ciye ciye sunbar duk wani datti awajen, Mamy wallahi ki kirasu suzo su share.” Ajiyar zuciya Mamyn ta sauk’e, tare kuma da komawa ta zauna, tana me cewa. “Nifa banmasan da yaushe suka fita ba, nasan dai d’azun sunanan harma da Nasir, amma yanzu kam da ‘alama basa ma cikin gidannan.” Fuskarsa ya sake kwab’ewa, still cikin kame k’ugu yace. “Gaskiya ni Mamy azo agyaramin, sun b’ata komai ko wajen da mutum zaibi mai tsabta babu.” Murmushi Mamy tayi saboda sanin halin rigima, irin nasa da tayi ne kuma yasa, ta kalli Jannart da yanzu fitowarta, cikin dan tausasawa tace. “Dan Allah Jannart jeki gyara masa falon, nikam aiki nakeyi a kitchine, Idan ba haka ba wannan da kike gani bazai barmu ba, ya tamana kwarnafi kenan kaman mu muka b’ata.” “To.” Jannart din tace tare da sunkuyar da kanta k’asa, kana anutse ta haura saman. Shikuwa Rayyern sauka falon kasan yayi ya zauna. Koda ta haura kuwa Anutse ta soma tattare falon, cikin mintuna kad’an kuma ta kammala, air freshener ta fesa tare da jawo kofar ta rufe. Kana anutse ta sauk’o k’asa. Tun fara sauk’owanta daga kan steps kuwa ya tsurawa, kyawawan k’afafunta ido, musamman yanda ta d’an tattare sket dinta, hakan yasa yake iya hango kyawawan singalalinta. Itakuwa Jannart Anutse ta k’arasa sauk’owa k’asan. “Yunwa nakeji.” Ya fad’a still bai d’auke idanunsa daga kan kafarta ba dan yana tsoron kallon samanta gani yake zata tsole mishi ido da waɗannan abubuwan nata saukinta ɗaya bata rabuwa da mayafi. Kai kawai ta jinjina masa, alaman to, kana cikin nutsuwa ta nufi kitchine. Fried rice and coleslaw da kuma tamarin juice ta kawo masa, Anutse ta ajiye abincin agabansa, daidai lokacin kuma wayarta dake aje gefensa, ya soma tsuwa alaman shigowar kira. Saurin d’agowa tayi tare dakai dubanta, ga screen din wayar, Ganin new number’n dake kiranta ne kuma, yasa duk ta cika da mamaki, Ahankali kuma ta dawo da kallonta garesa, wanda shidin ma kuma idanu ya zuba mata. Sake Kallon wayartata tayi, cike da mamaki. Shikuwa Rayyern fuska ya tab’e, cikin kuma halin ko inkula yace. “Kima daina wani pretending ki daga, ki fada musu cewar na warke, domin basu samu yanda suke soba, ban mutu ba.” Idanunta ta d’an zuba mishi, cike da mamakin kalaman nasa, da yakeyi wanda akullum bata fahimta, batasan me hakan yake nufi ba, shin wai baiyarda da ita bane ko kuwa, yana ga kamar cutar dashi zatayi. Kanta kawai ta girgiza tare da d’aukan wayan nata, Ahankali ta sakala wayar akan kunnenta, saidai batayi gangancin fara magana ba. Daga can b’angaren Aunty Fauziya kuwa, Jin an d’aga wayar ne yasa ta yin sallama. Aikuwa take Jannart ta d’auko muryar, lokaci guda cikin mamaki da farinciki tace. “Laa My Aunty kece?” “Eh nice Jannart, ya kike ya kwana biyu.” Aunty Fauziyan ta tambaya tana murmushi. Cike dajin dadi Jannart din tace. “Lafiya kalau my Aunty, wallahi nayi kewarki a ina kika samu number na.” “Nima haka Jannart, numbern ki kuma Abbanki ne ya bani.” Aunty Fauziyan ta fad’a cikin kulawa, tare kuma da cewa. “Fatan kuna lafiya ya maigidanki?” D’an juyowa Jannart din tayi ta kalleshi, wanda kuma shidinma kuma ita yake kallo. Saurin juyar da kanta tayi, kana cikin sanyi yace. “Lafiyanshi k’alau.” “Masha Allah, Kodai yana kusa ne naji muryarki k’asa k’asa. “Uhummm.” Jannart din ta amsa tana dan Murmushi. Jin hakanne kuma yasa Aunty Fauziyan cewa. “Shikenan Jannart muyi waya anjima, yanzu bari na barki kiji dashi.” Tana gama fadin hakan kuwa ta katse kiran. Jannart kuwa batare da ta sake juyowa ta kalleshi ba kaitsaye ta wuce d’akinta. Shikuwa Rayyern bayan ya gama cin abincin ne ya tashi ya haura sama. To ahaka dai rayuwa taci gaba da tafiyar musu, bayan 5 weeks kuma abubuwa duk sun sanja, yanayin gari da kuma weather ya juya izuwa, yanayin zafi, domin zuwa yanzu har anfara iska da kuma hadari dake nuna shigar yanayin farko-forkon damuna. Kamar yadda yayi kwanaki shida baya, yau din ma tun bayan sallan la’asar, misalin biyar saura. Gaba ɗaya garin ya game da hadari, bak’ikk’irin daga gefen gabas kowa ya daga ido ya kalli hadarin sai ya razana, sabida yadda yayi gangami yayi duhu. saidai kuma cikin dan wani lokaci hadarin ya fara komawa ja, da dukkan alamu kuma, iskane mai k’arfi yake kokarin tashi irin na forkon damuna. A cikin compound din gidan nasu kuwa, Abba ne da Baba Mauɗo ke zaune, suna nan zaunen ne kuma suka hango Rayyern wanda ya fito, Cikin nutsuwa yake tafiya. Yana mai daga kanshi yana kallon saman gidan nasu tare da zazzagaye kowani lungu da sak’o na gidan. Baba Mauɗo kuwa binshi da ido yake yana wani irin murmushi mai cike da jin daɗin. Idanu Abban ya dan lumshe tare da jingine kanshi da jikin bango. Cikin yanayin nazarta yace. “Hmmm gado ba karambani ba, komai na daga cikin d’abi’ar mahaifinshi bai bari ba.” Shikuwa Rayyern dake ta faman zazzagaye gidan, yanayin hakanne saboda sunnah ce da Manzon Allah (S.A.W) ya keyi, Idan yaga hadari Yakan zazzagaye gidansa, Dan dudduba abubuwa abinda ke bukatar gyara ya gyara na killacewa a killace. Yana cikin zagayen ne kuma wayarsa dake cikin aljihunsa ta soma kara. Koda ya duba, ganin sunan sunan Dr. Sulaiman ne ya sashi d’agawa. Bayan sun gaisane kuma Dr. Sulaiman din yace. “Dr batun tafiya Mascow fa, komai ya riga daya Kankama, Insha Allah nanda 2 to 3 weeks masu tafiya zasu tafi.” “Okay.” Kawai Rayyern din yace atakaice tare kuma da katse kiran. Sabida iskar ta fara saukowa, Ci gaba yayi da zagaye wajen, harta side din su Baba Maud’o kuwa saida yaje ya duba, Ganin komai normal ne yasashi dawowa cikin gida. Wanda zuwa lokacin kuwa iskan ya taso gadan gadan. Lokacinne kuma Abban shima ya shigo, tare da neman waje ya zauna. Baba Mauɗo Kuma ya shiga side ɗinsu Rayyern din kuwa windows din dake abude ya rurrufe. Yayinda Abba kuwa ya zuba masa ido, adai-dai lokacin kuwa shi kadai yasan me yake rayawa acikin zuciyarsa da kuma abinda yake tinawa Rayyern kuwa Bayan ya gama rurrufe ko inane, idanunsa suka sauk’a akan k’ofar falon Jannart, da iska ke bud’eshi yana rufewa shi gib da karfi. Juyawa yayi kamar zai haura sama kuma sai ya fasa ganin Abba nata kallon shi sai kuma ya kalli wannan kofar. Anutse ya nufi kofar tata, Koda ya isa hannunsa yasa ya tura k’ofar, tare kuma dasa kansa acikin falon, yayi hakanne kuma saboda nan ne kadai falon daya rage da bai duba ba. Ahankali ya sauk’e idanunsa akan Jannart Wacce ke zaune akan kujera. Sanye take cikin wata riga Marar nauyi, wanda tayi mata kyau sosai, ga kuma gashin kanta dake watse dan ko d’ankwali bata dashi. Idanunta da hankalinta kuwa, duk yana ga tv inda take Kallon wani cartoon mai abin dariya. Idanunsa ya d’an janye daga kallonta, had’e dajan d’an guntun tsaki, kaitsaye kuma ya wuce dan rurrufe windunan falon. Sautin tsakin nasa ne kuma yasa Hankalin Jannart dawowa kansa, da sauri ta juyo, ganinsa da tayi ne kuma yasa ta, saurin tashi ta gyara zamanta. Saidai kuma gaba daya babu mayafi akusa da ita, hakan yasa ta d’an takure jikinta waje daya. Shikuwa Rayyern ci gaba da rufe windows din yayi har ya juya ya fuskanci tsakiyar falon. Sai kuma ya ɗan juyo kansa ya kalli bayanshi ganin yadda labuyen suka a harde alamun iskane ya hardesu, ba tare daya juya ba. Ahankali kuma ya dan Mika tsawonsa, dan son gyara labulen daya hard’e asama sabida iskar sosai ya daga hannunsa sabida windows din sunada tsawo sosai. Hakan kuwa shi yasa rigarsa ta d’age ta ɗanyi sama. Daga cibiyarsa zuwa kasa suka bayyana, Dai-dai lokacin kuwa Jannart ta sauk’e Idanunta akan shatin, saman mararsa kasan cibiyarsa da kuma black boxer din dake jikinsa. Wanda ya kara haska farar fatarsa. Idanunta ta zubawa wajen, bata ko k’yaftawa, saboda yanda shatin marar tasa ya bayyana sosai, ga kuma hasken da wajen ke dashi kana ga wani tattausan gargasa dake kwance daga ƙasan cibiyar tasa har zuwa ƙasa sosai inda robar boxes dinsa ke manne da jikinsa har ana iya ɗan hango saman mararsa kana asalin dogon wondon kuma yayi ƙasa sosai kan mazauna sa wanda haka yasa shatin surar jikinsa bayyana. Wani irin rawa takejin jikinta da idanunta sunayi. Yayinda gaba ɗaya tsikar jikinta ke mimmiƙewa tsaye. Wani irin harbawa zuciyarta keyi mai tafe da tsoron abinda idonta bai taɓa katari dashiba. Rayyern kuwa kanshi na sama, baima san tana kallonshi ba. Saida ya gama warware labulen. ahankali ya d’an sauk’e hannunsa sama, tare da juyowa ya sauk’e idanunsa akanta da sauri ya sunkuyo ya kalli setin inda take kallo a jikinsa. Fuskarsa ya tsuke tare da tab’ewa kana ya watsa mata wata Zazzafar hararanta cikin takaici yace. “Meye? Mayya kawai cinyeni zakiyi ne?” Da sauri ta kauda idanunta tayi daga garesa, tare da mikewa tsaye ta d’auki wayarta yayinda wata azabebbiyar kunya ta rufeta. Ahankali ta dan Raba zata wuce zuwa daki. Shikuwa Rayyern cikin tsautsayi, labulen da yake gyarawan ya ture wani goran ruwa dake gefe, hakan kuwa shi yasa ruwan ya malale awajen. Juyawa shidinma yayi da niyar fita, dai-dai lokacin kuma Jannart ta iso sukayi gab da gab, batare da sun Ankara ba kuwa, saiji yayi gaba daya tsantsi ya debe sa Suuuuuu haka ya tafi idanunsa ya zaro, tare kuma da fad’awa kan Jannart, wani irin masifeffen tsorone da fargaba ya rufeta wanda yasata rumtse idanunta jin sun tafi suuuu sun f...!!! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. Dan Allah masu son kaya in dai kin san baki shiryaba baki da kudi a ƙasa ki huyar dani da kanki kasa kimin mgn. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI.* Jannart suuu suka tafi, cikin tsoron kaiwa k'asa Jannart ta sanya hannayenta akan damatsan sa, tare da rikesa k'am, kana ta rumtse Idanunta da masifan karfi. Aikuwa duk da yin hakan da tayi bai hanasu kaiwa k'asa ba, cikin abunda bai wuce 1second ba gaba d'aya duk suka zube awajen saidai shi ya koma kasa ita a sama. "Auchhhhh!!" Rayyern ya fad'a da k'arfi tare da rumtse idanunsa. Wanda ya fadi hakanne  kuma saboda buguwan da yayi, ga kuma Jannart da ta fad'o saman k'irjinsa wacce tsoro yasa ta maƙalƙale masa. Jannart din ma wani siririyar k'ara ta saka, musamman da kirjinta ya bugu ajikin nasa kirjin sosai taji tsayayyun breast ɗinta sun bugi kirjinsa. Atare duk suka rumtse idanunsu, saboda zafin fad'uwar da sukayi ne kuma, yasa duk kowannensu ya kasa yin k'wakk'waran motsi. Still Har yanzu kuwa hannayen Jannart nakan dantsen hannunsa, tayi masa wani irin rik'o dake bayyana tsoronta. Yanayin yanda suka kasance ahaka dinne kuma yasa, d'an kunnen Jannart din mak'alewa da gaban rigarsa, Ahankali ta d'an d'aga kanta, saidai jin rigar tasa ya kama d'an kunnenta ne yasa ta kasa d'agowan, saboda wani zafi da taji. Dai-dai lokacin kuwa gaba d'aya duk wani haske dake cikin d'akin ya d'auke, saboda d'auke wuta da akayi sabida iskar data turbude garin Kano baki ɗaya, ga kuma yanayin garin kwata kwata babu wadataccen haske yayi duhu. Shi kuwa Rayyern al'amarin ya magaga ya zarta zatonsa ya kama hanyar wata fitinenneyar duniyar da bai san sa ita, Sabida yadda yake jin wasu irin masifaffun abubuwa suna tsikarinsa sabida yadda yaji sauƙan Cabɓullenta bisa nasa ƙirjin. Wani irin maraitaccen numfashin yaja can ƙasan maƙoshinsa tare cusa kanshi tsakanin wuyanta da kafaɗarta wani numfashin ya kuma sha sabida sassayan ƙamshinta da ya zuƙa. Idanu Jannart ta d'an rumtse, cikin gajiya da kuma zafin da take d'anji ajikinta, ta d'an sake matsar da kanta saman kirjinsa, wanda kuma burinta shine ta samu ta zare d'an kunnenta daga jikin rigarsa. Hakan da tayi d'inne kuma ya bata daman jiyo bugun zuciyarsa, wanda take tafiya da sauri sauri dib-dab-dib-dab. Idanunta ta d'an lumshe tare da soma d'an jujjuya kannata, dake kwance saman kirjinsa, saboda ta kosa dan kunnen nata ya fita. Shikuwa Rayyern dake kwance ak'asanta, hannunsa d'aya yasa ya kama gefen ba yansa, tare kuma da lumshe idanunsa, Ahankali k'amshin dake fita ajikinta, da kuma wanda ke fita acikin gashinta ke ratsa cikin hancinsa. Sosai yake iya jiyo bugun zuciyarta daga cikin kirjinsa. Idanunsa ya kuma rumtsewa adai-dai lokacin da yaji tana murza kanta akan chest d'insa. Lokaci d'aya kuma yaji wani irin abu nabin kowani sashi na jikinsa. Yaarrr yarrrrr haka tsikar jikinsa ke zubawa, Yayinda duk wani kofan gashi na jikinsa, ke bubbud'ewa. Tun da yake aduniyarsa bai tab'ajin hakan ba, bai kuma san menene hakan ba, sai ayanzu da yaji yanda d'umin numfashin Jannart d'in, ke dukan wuyansa, ga kuma yanayin yanda yaji tana juya kanta akan kirjinsa, da wani irin salo. Bugu da k'ari for the first time daya tab'a kasancewa da Mace haka, tunda yake aduniya hakan bai tab'a faruwa dashi ba sai yau, bai tab'ayin kusanci da Mace sosai haka ba bai tab’a sanin ya ake fuskanta ba in anyi kusanci da juna. Idanunsa ya d'an sake rumtsewa, tare kuma dasa hakorinsa ya ciji jajayen labb'ansa. Kwata kwata bazai iya jurewa kasantuwarsu ahaka ba, domin shi kam awajensa hakan bak'on lamari ne, da bayajin k'wak'walwarsa zata iya d'auka saboda abubuwan masu yawa ke ɗaurewa da kwancewa a sasan jikinsa. D'an yun k'urawa yayi da niyar tashi, amma sai yaji ya kasa, saboda Jannart din dake kansa, da kuma bayansa wanda ya d'an rik'e. "Wayyo Allah, ke ki tashi akaina mana, ko doki kika samu ne?" Ya k'are maganan da wata irin fitinenniyar murya yana me taune lips d'insa. Jannart dake kwance akansa kuwa, Jin abunda ya fad'a d'inne kuma yasa ta turo d'an k'aramin bakinta, gaba Cikin yanayin shagwab'a tace. “Ni bazan iya tashi ba, d'an kunnena ya mak'ale ajikin shirt dinka, Idan na tashi da k'arfi kuma kunnena zai yage." "To ya yage din mana sai meye, nidai da halla malama tashi akaina, da nauyinki zanji Koda zafin fad'uwan da nayi, Dan mugunta ma ai ke ya kamata ki fad'a k'asa ba niba." Ya fad'a yana me yunk'urin tashi zaune. Hakanne kuma yasa Jannart din sakin wani k'ara tare da manna kanta da ƙirjinsa da kyau kana ta kara rumtse damatsan hannunsa, saboda d'agowan da yaso yi ya sa tajin kunnenta zafi sosai. "Auchhh kunnena." Ta fad'a cikin wata irin shagwab'abbiya kuma kasalalliyar muryar, daya sashi komawa ya kwanta lib. Hakan ko yasa ta ɗan ɗago, sai kuma tayi maza ta sake fad'awa jikinsa, saidai awannan karon atausashe kirjinta ya fad'a kan nasa. Wani irin shocking yaji  tun daga k'asan k'afarsa, har zuwa tsakiyar madigan kansa wanda hakan yasa Rayyarn nasa wani irin masifeffen harbawar daya sashi furta. “Aushhhhhyyyyyohhhhh”. Yaja sautin da karfi dan abin yazo masa a bazata. Taushi da kuma tudun tagwayen abu biyu masu kamar audugan da yaji Akan kirjinsa ne,  yasa shi rumtse idanunsa da sauri, tare kuma da dunk'ule hannayensa. Lokaci d'aya kuma numfashinsa ya soma wani irin fusga,  Yayinda zuciyarsa kuwa ta shiga bugawa a millions. "Yah Salam wayyoooooooo Allah na ni mema ya shigo dani wannan jarabebben d'akinne? Why Rayyern Why?" Ya fad'i hakan azuciyarsa, yana mejin tamkar yasanya hannayensa ya tureta, ko hakan zai sa ya daina jin abubuwanda yakeji na game dukkan sasan jikinsa gaba ɗaya, wanda kwata kwata arayuwarsa baima sansa ba to amman kuma haka nan sai yaji ya kasa baya son tureta, sai yakeji tamkar su tabbata a haka. Jin sautin bugun zuciyartasa ne kuma, yasa Jannart d'an d'agowa, saidai bata wani Kallon fuskarsa da kyau saboda duhu. "Meyasa zuciyarsa ke bugawa fast fast haka?" Tayiwa kanta tambayar, dai-dai lokacin kuma Cikin ikon Allah ta samu ta zare d'an kunnenta daga jikin rigar tasa. Hakanne kuma ya bata daman d'ago Kanta, tare da mirginawa cikin sauri ta sauk'a ajikinsa. Jin ta sauk'a daga jikinsa ne kuma, yasa shi sauk'e wani irin ajiyar zuciya tare da mikewa tsaye cikin sauri wani irin haushin sauƙan nata daga jikinsa ne ya rufesa har kamar ya saki kuka. "Mcheeeww mutun sai nauyi kamar dutse." Ya fad'a abayyane yana me shafa bayan rigarsa, dake Jik'e da ruwan. Jannart kuwa duk da cewar baya ganinta, sosai baki ta murgud'a masa, tare da d'aukan wayarta tamik'e tsaye. Kaitsaye d'akinta ta wuce, domin shima Rayyern din yana tashi, baijirayi komai ba ya nufi hanyar fita daga cikin dakin. Ahankali yake tafiya yana d'an ciccije bakinsa, har ya gama fitowa daga part din Jannart din. Dai-dai ya fito falonne kuma idanunsa, suka sauk'a akan Abba dake zaune bisa kujera. Hakanan yaji kirjinsa ya buga, lokaci d'aya kuma yaji wani irin masifeffen kunya Abban nashi ya kamashi, akaro na farko kuma kenan yanzun, agaba d'aya rayuwarsa da yaji kunyan Abban nasa ta kamasa. Tamkar wani marar gaskiya haka yayi k'asa da kansa, kana cikin sanyi ya taho sad'ab sad'ab ya haura sama sam ya kasa ya mishi mgn, sai yakeji tamkar Abba yaga abinda ya faru. Da kallon mamaki Abba yabi bayan Rayyern din, musamman da yaga yanda bayan rigar Rayyern din, ke jik'e da ruwa, wanda kuma shi a iya saninsa, ko digon yayyafi ba'ayiba balle ko yace shiya jik'a Rayyern din. Ajiyar zuciya kawai Abban ya sauk'e, tare da mik'ewa shima yayi b'angaren sa. Rayyern kuwa yana haurawa sama, rigar dake jikin nasa ya cire. Tare da sanjata izuwa wata, Ahankali ya d'an zauna abakin gadonsa tare da jawo Laptop d'insa ya soma hidimar tafiyarsu Mascow. Saidai gaba daya ya kasa daina jin k'amshin Jannart din acikin hancinsa. D'an rumtse idanunsa yayi, tare kuma da bud'esu alokaci guda, cikin d'an yanayin k'osawa yace. "Fitinanniya." Acan b'angaren Jannart kuwa Koda ta shiga d'akinta, kwanciya tayi lub akan gado, tare da d'aukan wayarta ta soma buga game.  Duk yanda taso maida hankalinta akan game din kuwa abun yaki, domin hakanan takejin k'amshin jikin Rayyern din, ya kasa barinta tayi sukuni, duk da cewar baya wajen amma mayen kamshinsa yana wajen. Fuskarta ta d'an ya mutse, tare da shagwab'e murya, cikin kasa da murya tace. "Ai duk shiya jawo muka fad'i, da wani k'amshinsa awajen." Yanayin yanda tak'are maganan tana murgud'a baki, Idan ka gani zakayi tunanin agabansa take. Almost 40minute kuwa ana tsula iska kana hadarin gaba d'aya ya washe, dai-dai lokacin kuma aka soma kiraye kirayen sallan magriba.  Atare duk mazan gidan suka wuce masallaci, Abba, Rayyern Ramadan da kuma Riyyam-nsra. Acan suka iske Baba Maud'o ma, wanda shi yakan riga ma kowa dake gidan tafiya masallaci. Koda sukayi sallan magriban kuwa, basu fito daga masallacin ba har saida suka sallame sallan Isha.  Koda suka dawo gida, anan kan dining table suka zauna, Yayinda Abba kuwa ya wuce sashinsa kaitsaye. Mamy ne takai masa abincinsa, Ramadan da Riyyam-nsra kuwa Jannart ce tayi saving d'insu. Ubangayyan kuwa bai hawo kan dining table d'in ba, anan cikin falon ya zauna, batare kuma daya ce akawo masa nasa abincin ba. Itakuwa Jannart tana sane dashi, amma saita share batare da ta tambayesa ko yana buk'atar abinci ba, ta nemi waje ta zauna, tare da soma tsakalan abincin da ta zubawa kanta. Rayyern dake zaune kuwa Ganin Mamy ta fito daga b'angaren Abba ne, yasa shi mik'ewa tsaye. "Babana kai bazakaci abincin bane?" Mamy ta tambaya da kulawa. Fuskarsa ya d'an yamutsa, cikin kuma halinsa na rashin son yawan mgn daya tashi masa yau din yace. “Ba'a bani ba”. Yanayin yadda yayi mgnar yana kuma kallon Jannart ƙasa-ƙasa ne yasa, Mamy yin murmushi tare da cewa. “To bari a kawo maka”. Cikin kauda kai yace. "No Mamy ni nakoshi." "Amma Babana kafasan baka jima da tashi daga ciwo ba, Meyasa bazaka maida hankalinka wajen cin abinci akan lokaci ba?" Mamyn ta fad'i haka cike da nuna masa, tsananin soyayyar da takeyi masa. D'an marairaice fuskarsa yayi,  hakan yasa yayi tamkar k'aramin yaro. "Seriously Mamy nak'oshi ne, kuma anjima zansha tea, yanzu bari naje wajen Abba." Ya k'are maganar yana me nufan sashin, Abban kaitsaye. Mamy kuwa da Idanu ta bishi har saida ya shige part din Abban, kafun ta janye idanunta tare da dawowa kan dining table din ta zauna. Ahankali Rayyern ya tura k'ofar d'akin Abban ya shiga bakinsa d'auke da sallama. Abba dake zaune akan carpet, yana cin abinci ne ya d'ago kansa, tare da amsawa Rayyern din sallaman, fuska asake yace. "Rayyern shigo mana." Abban ya fad'a cikin kulawa. K'arasowa cikin falon Rayyern din yayi, tare da matsowa ya rusuna agaban Abban nasa, cikin girmamawa had'i da ladabi yace. "Abba barka da warhaka." Kai Abban ya jinjina, tare da d'aukan d'aya daga cikin spoons d'in dake, kan tray din abincinsa ya mik'awa Rayyern din. "Muci abinci." Abban ya fad'a cike da kulawa. Kansa ya d'an rausayar gefe, tare dasa hannu ya shafa cikinsa, cikin sanyi yace. "Abba nak'oshi." Kallonsa Abban yayi kamar zaice wani abu kuma saiya fasa, saboda dama yasan halin Rayyern cin abinci akai-akai bawai ya wani damesa bane sai daifa idan ya ritsa abinda yakeso ba sauki. Rayyern kuwa d'an gyara zamansa yayi, tare da fuskantar Abban nasa, cikin muryar dake nuna girmamawa yace. "Abba dama akan maganan tafiyarmu Mascow ne”. D’an zuba mishi ido Abba yayi kana ya dauki cup ruwa ya dan sha kana ya aje tare da cewa. “Uhum ina jinka". Gyara zamansa ya danyi tare da ci gaba da cewa. “Yanzu mun kammala komai ranar tafiyan nata matsowa, kuma Ina d'aya daga cikin way'anda zasu tafi, saboda ni nema zanyiwa sauran Doctor's din jagora,  da nayi tunanin bazanje ba, amma kuma sai naga zuwan yana da muhimmanci, saboda akwai babban likita daya daga cikin malamaina nacan, daya nunamin dacewar zuwan nawa, tunda duk way'anda zasuje din ak'ark'ashin kulawana suke, To ya kamata na kasance tare dasu." D'an dakatawa da cin abincin Abba yayi, tare kuma da d'ago kansa ya kalli Rayyern din, cikin gamsuwa yace. "Masha Allah, ashe har tafiyar tayi kusa, zuwa nanda yaushe ne zaku tafi?" "Nan da sati biyu Insha Allah." Kai Abba ya jinjina tare da cewa. "Allah ya kaimu, amma naji ku biyar zaku tafi, saidai ka manta masauk'inmu da yake can, wajen zaman mutum biyu ne kawai sai inga kamar zaku takuru a ɗan gidan tunda ba wani babba bane." Kai Rayyern din ya jinjina tare kuma da gyara zamansa, cikin kwantar da murya yace. "Eh Abba, su sauran staffs din namu, hotel zamu kama musu, nida Usman P.A ne kawai zamu zauna, anan gidan." Kallonsa Abba yayi cikin dan yanayin mamaki yace. "Kaida Usman P.A kuma?" "Eh Abba, dashi zamu tafi saboda nasan zai d'an ragemin wasu ayyukan." Rayyern din ya fad'a atausashe, daga cikin zuciyarsa kuwa yana tsoron kada Abban, nasa ya shigo da wata buk'atar. Abba kuwa kansa ya girgiza, tare da cewa. "A'a kam bada Usman P.A zaka tafi ba, da matarka zaka tafi." Azabure Rayyern din ya d'ago kai, tare da zaro idanunsa ya kalli Abban, cikin yanayin kad'uwa yace. "What Abba...." D'aga masa hannu Abban yayi alaman dakatarwa, cikin nuna masa gaskiya da kuma hakikanin tabbacin maganansa yace. "Na maimaita da matarka zaka tafi Rayyern, ba kuma zan sanja magana ba, saboda banason irin abunda ya faru dakai a China ya sake faruwa,   Ina da tabbacin cewa matarka zatafi kula dakai, fiye da Usman P.A, domin shi ba ad'aki d'aya zaku dinga kwana ba, kaga bai zama lallai yasan awani hali kake ciki ba a cikin dararen zamanku a can,  amma matarka fa tana tare dakai akoda yaushe, Dan haka za tafi kowa, sanin wanne hali kake ciki." D'an numfasawa Abban yayi, kana cikin kulawa yaci gaba da cewa. "Lafiyarka tafi mana komai Rayyern, akoda yaushe bama son duk wani abu na cutarwa dazai sameka, saboda haka bazamu tab'a barinka ka kasance awata duniya, Kai kad'ai babu wani mai baka kulawa ba." Fuska Rayyern din ya kwab'e, lokaci d'aya kuma yaji komai duk ya daina yi masa dad'i, bakinsa ya bud'e ahankali da niyar yin magana. Saurin dakatar dashi Abban yayi,  cikin tsare gida yace. "Kada kace komai Rayyern domin wannan Umarni nane, bawai shawara ba." Abban ya fad’i haka cikin tsare gida, tare kuma da jajjadada umarninsa. K’asa Rayyern din yayi da kansa, tare kuma da d’an marairaice fuska cikin sanyi yace. “Kayi hakuri Abba bawai Ina ja da umarninka bane, amma Barrister Kabir yace baya son kowa yasan cewar tana nan gidan, Koda kuwa zuwa nan da compound d’in gidan ne.” “Nasan da hakan, shiyasa ma tafiyar da zakuyin babu wanda zaisan kun tafi tare, tunda bawai da kowa da kowa muke mu’amala ba sannan kuma tafiyarku tare kamar wani matakin tsaretane.” Abban ya fad’a yana me gyara zama danci gaba dacin abincinsa. Rayyern kuwa badon yaso ba, haka ya mik’e tare da yiwa Abban sallama, kaitsaye ya fice daga cikin falon. Direct main falo d’insu ya nufo. Dai-dai lokacin kuwa Mamy da Jannart d’in ke zaune, inda Mamyn ke kan sofa, sai Jannart dake zaune ak’asa tana latsa wayarta. K’arasowarsa cikin falonne kuma, ya sanyashi kama k’ugu, tare da Kallon gefen da Jannart d’in take, k’asa k’asa ya watsa mata wani kalon da bai san manufarsa ba. Cikin kuma yanayin shagwab’a ya kalli Mamynsa, tare da karyar da wuya, asanyaye yace. “Mamy inason muyi magana.” Jin abunda ya fad’a d’inne kuma yasa, Mamy d’agowa ta kalleshi. “Magana kuma Rayyern, to inajinka.” Mamyn ta fad’a tana me maida hankalinta garesa. “No Mamy dake kawai nakeson magana.” Ya fad’i hakan cikin gatse da kuma gayya, tare kuma da sake hararan Jannart k’asa k’asa, wanda ita batama san yanayi ba. Mamy kuwa jin abunda ya fad’a d’inne yasa ta, Kallon Jannart dake zaune, ganin kuma gaba d’aya hankalin Jannart din ba akansu yake bane, yasa Mamyn mik’ewa, cikin nutsuwa tace. “To mu haura sama.” Ai kuwa kaman jira dama yake tuni ya shige gaba, Mamyn na biye dashi a baya. Suna shiga cikin falon nasu kuwa ya juyo, tare da Kallon Mamyn nasa, cikin son isar mata da k’orafi yace. “Eyyah Mamy kiji Abba fa, wai da wancan yarinyar yakeson naje Mascow, Mamy takurani zatayi Allah, ni kuma Mamy banason takura, yanzu meye laifi Idan na tafi da Usman P.A?.” Murmushi Mamy tayi, tare da kallonsa Cikin kulawa tace. “To meye abun damuwa acikin wannan Rayyern, ka tafi da ita mana, kuma kasan baka isa tsallake umarnin mahaifinku ba, Lallai dole abunda yace shi za’ayi, kuma nima bani da wani ja akan hakan.” Fuskarsa ya shagwab’e tare da karyar da wuyansa gefe, cikin sanyi da rashin samun k’arfin guiwa yace. “To yanzu Mamy Dan Allah kiyi wani abu mana.” “Ni babu abunda zan iya Rayyern, kasan waye Abban ku Idan yayi magana baya tab’a sanjawa, nima kuma Ina goyan bayan hakan, saboda hujjar daya kawo hujja ce mai kyau.” Mamyn ta fad’i hakan cike da son jaddada masa yiwuwar hakan. Shikuwa Rayyern gane akan maganar tasu babu wani sauyi ne, ya sashi juyawa tare da neman waje ya zauna. Mamy kuwa kanta kawai ta girgiza, tare da juyawa ta fice daga falon. Kaitsaye falon k’asa ta nufa, anan. Ta iske Ramadan da kuma Riyyam-nsra wanda yanzu shigowansu, kasancewar bayan sunci abincin daren sunfita wajen su Baba Maud’o. Ganin sunata hira ne kuma yasa Mamyn wucesu, kaitsaye ta nufi b’angaren Abba. Su kuwa su Ramadan sun jima suna hira, kafun daga bisani Jannart ta wuce d’akinta, Ganin hakanne kuma yasa suma duk suka watse. D’aki suka koma inda kowannensu ya rungumi wayarsa, Musamman Riyyam-nsra da ya sakeyin wata sabuwar budurwa, y’ar k’asar Nigeria kuma y’ar nan cikin garin kano, wanda ta nace masa akan cewar tana son su had’u. Shikuwa Ganin yanda take tura masa wasu part, daga cikin body dinta ne yasa shi, bata duk wani attension d’insa. Saidai kuma gaba d’aya ya kasa, sanin wani karya zaiyi, Dan samu ya fita ko zuwa hotel ne su had’u da yarinyar dan sam Rayyern ya saka masa takunkumi. Acan b’angaren Jannart kuwa, tana shiga d’akinta kwanciya tayi, kasancewar ta gaji ne kuma yasa cikin mintuna kad’an bacci ya d’auketa. Washegari kamar kullum ita ta taya Mamy duk wasu aikace akace, bayan sun kammala breakfast bayan taci nata ne, kuma ta koma daki ta kwanta. Ab’angaren Rayyern kuwa tun 6 ya wuce hospital, saboda akwai wasu patient da yake son dubawa. Bayan kuma Rayyern din ya tafi ne kuma, Ramadan shima ya mara masa baya, saidai yau harda Riyyam-nsra suka tafi hospital din, saboda shi yace bayason zaman gida. Ganin duk gidan yayi shiru ne kuma, yasa Mamy da Jannart watsewa afalon suma. Rayyern kuwa bashi ya dawo gidan ba, sai bayan oppsallan magriba. Bayan sunyi sallan Isha ne kuma duk suka shigo gida. Bayan sun kammala Diner ne kuma, suka dawo cikin falon suka zauna. Jannart ce ta fito daga cikin d’akinta, inda take cikin wani had’add’en doguwar riga navy blue, wanda yayi mata matukar kyau. Musamman da ta yafa d’an siririn farin mayafi akanta. Fitowan nata kuwa, yayi daidai da shigowar Rayyern cikin falon, karab kuwa ya sauk’e idanunsa akanta. Duk da cewar ba akusa suke ba, amma hakan bai hanasa. Ganin k’yallin da fuskarta keyi ba, still ga kuma bakinta, da yake fitar da shining na pink lipstick din da ta saka. Janye idanunsa yayi daga kallonta, tare da k’arasowa cikin falon ya zauna. Ita kuwa Jannart batare ma da ta lura dashi ba, kaitsaye kitchine ta wuce. Koda taje ta samu sandwich d’in da take gasawa ya gasu. Kashe oven din tayi, tare da d’aukan wani bowl, bayan ta saka poil paper aciki ne kuma, ta juye duka sandwich din. D’aukan bowl d’in tayi ahannunta, tare da nufowa falon cikin takun ta na nutsuwa. D’an tsayawa tayi ta d’auki tissue paper, kana ta k’arasa isowa cikin falon. Da Murmushi Mamy ta kalleta, kana fuska asake tace. “Jannart sarkin aiki, sannu duk kin cika mana gidan namu da k’amshin sandwich din naki.” Murmushi Jannart din tayi, tare kuma da matsowa ta ajiye bowl d’in sandwich din agaban Mamy. Cikin kuma d’an yanayin alk’unya tace. “Bismillah Mamy kici sandwich din.” “Haba My Aunty Mamy kawai, tun d’azu fa muke zaman jiran sandwich din, da k’amshinsa ya cika ko ina dake cikin falon nan, Allah tun kafun ki kammala yawuna yake ta tsinkewa.” Ramadan ya fad’a yana me matsowa, kusa da bowl din, tare da yagan tissue ya d’auko sandwich din guda d’aya. Janart kuwa Murmushi tayi, tare da neman waje ta zauna akan sofa. Ramadan kuwa Koda yakai sandwich din bakinsa idanu, ya lumshe, tare da jinjina kai, bakinsa cike da sandwich din wanda yaji rid’i yace. “Gaskiya Aunty Jannart you’re the best, komai kin iya domin ban tab’a cin sandwich mai dadin wannan ba da Allah waya koya miki girki haka?.” Murmushi Jannart tayi tare da cewa. “Malamai na nada yawa, Mom Aunty Dijat da kuma AYSHA ALIYU GARKUWA marubuciyar littafin GARKUWA dan na koyi abubuwa da yawa a ciki littafin sai kuma shirin Akoshi da rufi na tasharmu”. Yana mai haɗiye na bakinsa yace. “Kai Allah yayi musu al'barka ya jikansu suda iyayensu al'farma Annabi da al'ƙur'ani, ai mu sun mana gata Allah kawo Raihana ki koya mata komai”. Dariya sosai Riyyam-nsra, Jannart, Mamy sukayi suna masu cewa Amin. Riyyam nsra dake zaune ne ya taso cikin dariya da sauri, tare da cewa. “Nima ai baza’ayi banda niba wanga santi.” Ya kare maganan yana me daukan sandwich din yakai bakinsa. Idanu ya lumshe tare da jinjina kansa, saboda yanda yaji dadin sandwich dinma harya zarce yanda Ramadan ke fadi. Rayyern kuwa tab’e bakinsa yayi, tare da kawar da kansa gefe. Riyyam-nsra kuwa sake gyara zama yayi, tare da ninke k’afafunsa, d’ago da kansa yayi ya kalli Mamy da kuma Rayyern, lokaci d’aya kuma sai yaji duk jikinsa yayi sanyi, wanda hakan yasa asanyaye yace. “Mamy, Hamma Rayyern this week dinnan fa zan koma Ethiopia”. Cikin abinda ba gaza one second ba duk suka katse dariyarsu tare da zuba mishi ido cikin tsareshi da ido Rayyern yace. “Meyasa? Yaushe ka tsara tafiyar?”. Kanshi ya jingina jikin kujera cikin sanyi yace. “Saboda Mammy ta matsa akan na dawo, tun last week take min maganan dawowa na to daga nan na fara shirin tafiyar, kuma nima nayi kewarsu sosai, sannan kuma na gama aikin da nazoyi ak’asar nan, yanzu babu wani abu daya ragemin sai komawa”. Cike da tsananin mamaki Ramadan, ya d’ago da kansa ya kalli Riyyam-nsra din. Murya araunace yace. “Koma wa Ethiopia kuma Riyyam? sannan kuma this week why ka bari sai end of the month mana.” Murmushi Riyyam-nsra din yayi, tare da kwantar da kanshi, cikin sanyi yace. “Dole zan koma Hamma Ramadan ko shekarane ai zaizo dole in koma, saboda yanzu bani da wani reason na zaman k’asar nan, dama daliline ya kawoni.” Idanu Rayyern dake zaune ya zubawa Riyyam din, Cikin yanayin nazarta yace. “Wani aiki ne ya kawo ka, then wani reason?” Murmushi mai kama dana waskewa Riyyam-nsra din yayi, kana cikin samun madafa yace. “No Hamma Rayyern ba wani babban aiki bane fa, d’an k’aramin aiki ne kuma ma harna gamashi, dama kawai inada passion nazu wa Nigeria ne kan TIKTOK nema fa.” Idanu Rayyern ya zuba masa batare daya sake cewa komai ba. Mamy kuwa cikin dan yanayin damuwa tace. “Haba Riyyam tafiya hakanan lokaci d’aya, ba zato ba tsammani ka bari mana kad’an k’ara kwanaki.” Murmushi Riyyam din yayi, tare kuma dasa hannu ya shafa sumar kansa, cikin dan sakewa yace. “Mamy Mammy ta matsa akan saina dawo, baya ga haka ma najima a k’asarnan almost 4to5 month fa.” Shiru duk sukayi cike da jimamin tafiyar Riyyam din. Musamman Ramadan da yakejin zaiyi kewar Riyyam din sosai, haka ma Jannart Domin ba kad’anba Riyyam-nsra din ke d’ebe mata kewa, domin akullum tana ganinsa kaman Abdull d’insu ne, baya ga haka kuma Riyyam din yana da shiga zuciya. Rayyern kuwa mik’ewa yayi tsam ya nufi sama, saboda yagaji sosai a hospital baya ga haka, kuma yau dinma yaje company saidai ba new company dinsu yaje ba, yaje company dinsu wanda ake sarrafa auduga ne. Koda ya haura saman kwanciyarsa yayi. Acan falo kuwa basu yi wani hira sosai ba, duk suka watse kowa ya koma d’akinsa. Almost 3days. Kenan yau wanda acikin kwanaki ukun kuma, komai yana tafiya dai-dai musamman ab’angaren new Company, din da su Rayyern din suke son budewa. Dan zuwa yanzu ankammala komai da komai, har an fara sarrafa kayan provision. Kowanne store dake cikin company din kuwa, an cika sa da sarafeffen kayan provisions kala daban daban. Komai na dafawa sun sarrafa shi. Alhamdulillahi kuma ranar Friday aka tsaida amatsayin, ranar da za’a bud’e companyn. Kasancewar kuma yau alhamis, shiyasa ake ta shirin bude companyn gobe, wannan yasa gaba d’aya Rayyern bai samu ya zauna ba. Hasalima Koda ya fita bashi ya dawo gida ba, sai k’arfe 10 dai-dai. Wannan yasa agajiye yayi bacci. Washegari ranar jumma’a. Kusan gaba d’ayansu Atare suka tafi masallacin jumma’a, bayan sun Idar da sallah ne kuma, Abba ke sake shaidawa Baba Maud’o cewar yaune, zasu bud’e sabon kamfanin nasu. Sosai Baba Maud’o yayi farinciki, tare kuma da fatan Allah ya sanya al'khairi, ya kad’e duk wata fitina, ya kuma sanya musu riba mai albarka. Da. “Ameen Ameen.” Abba ya amsa. Bayan sun dawo daga masallacin ne kuma, suka soma shiri dan zuwa bud’e companyn. Ganin yanda suke ta hada hada ne kuma yasa, Jannart dake gefen Mamy matsowa kusa da Mamy cikin sigar rok’o tace. “Ayyah Mamy dan Allah nima zanje in ba matsala.” Murmushi Mamy tayi tare da juyowa ta kalleta cikin sakin fuska tace. “To Jannart ai zaki iya zuwa, amma bari na tambayi Abbanku naji me zaice tunda kin san a tsare kike.” Kai Jannart din ta jinjina, cike kuma dajin dadi ta cigaba, da juya pepper chicken din da takeyi tare da cewa. “Toh Mamy a gaya mishi Allah yasa a barni”. Amin Mamy tace tana fita Kitchen din. direct sashin Abba ta wuce, Koda taje ta sameshi yana shiryawa. Zama tayi abakin gadonsa, cikin tausasa murya da kuma bashi girma amatsayinsa na Mijinta tace. “Dama magana nazo muyi.” Aje hular hannunsa yayi tare da cewa. “Ina jinki”. Cikin zuba mishi ido tace. “Jannart ce ta sameni wai tanason zuwa bikin bud’e companyn, shine nace bari nazo naji ta bakin ka.” Kai Abban ya dan jinjina cikin gamsuwa yace. “To ai ba abundamuwa bane, zata iya binmu saimu tafi tare ko, kice mata ta shirya.” Dan Murmushi Mamyn tayi, saidai kuma cikin jimami tace. “Amma Alhaji kamanta cewar zamanta awajenmu sirrine.” D’an Jim Abban yayi na wasu mintuna kana yace. “Babu damuwa, zata iyayin shigar da babu wanda zai ganeta, misali ko irin shigar larabawa haka da suke rufe fuska, kinga Idan tayi haka babu wanda zai shaida ta ko!?.” “Hakane To bari naje na sanar mata.” Mamyn ta fad’a tana me mik’ewa tsaye. A kitchen din ta samu Jannart, Cikin kulawa kuma tace mata taje ta shirya, saidai amma tayi shigar da bakowane zai ganeta ba. Cikin jindadi Jannart din tace. “To.” Kasancewar ta kammala aikin da takeyi dinne kuma, yasa kaitsaye ta wuce d’akinta Dan shiryawa. Acan b’angaren su Ramadan kuwa tsab suka shirya, cikin shigar manyan kaya, shida Riyyam-nsra kayansu iri d’aya Getzner ce orange color mai masifar maiƙo da kyau kalar kayan ya ƙara haska fatarsu saida sukayi wani yellow-yellow. Bayan sun gama shiryawanne kuma duk suka fito falo. Dai-dai lokacin kuma Rayyern ya fito daga cikin dakinsa, yayi kyau sosai cikin shigar suit din dake jikinsa Pink guava mai dan ɗigon maroon. Wanirin sheƙi yakeyi suit din rigar cikin itama maroon hakama net din sa. Kana ga takalmam toms maroon suma masu masifar kyau da sheki. Ga kuma wani had’add’en agogon daya saka. Sosai yayi kyau masifar kyau sajen shin nan ya kwanta lib-lib sai sheƙi sukeyi yan siraran lips ɗinsa jajaye suma suna sheki, Tattausan sumar kanshi tana kwance lib sai ƙamshi da sheƙi sukeyi. Wayarsa ce riƙe a hannunsa. Yana takowa da dan sassarfa, cikar haiba da kuma kwarjininsa duk sun bayyana. “Wow Masha Hamma Rayyern kayi masifar kyau”. Cewar Ramadan yayinda tuni Riyyam-nsra kuma yaketa daukansu hoto. Haka suka rankayo zuwa falo, yana gaba Suna biye dashi abaya. Koda suka sauk’o k’asa afalo suka samu Mamy. Sai kuma Abba, Dr. Sulaiman, da kuma Usman P.A, duk sun shirya sauk’owan su Rayyern din kawai suke jira. “Abba mutafi time yana kurewa.” Rayyern din ya fad’a yana me duba agogon hannunsa. Kai Abba Ya jinjina, tare da Kallon Mamy Cikin kulawa yace. “Kira Jannart.” “To” Mamyn tace, saidai batakai ga mikewa ba, Jannart din ta bud’e kofar falon ta ta fito. Sanye take da doguwar riga maroon colour, Wacce aka k’awata jikinta da adon fararen duwatsu shuwariski. Rigar irin abaya masu fad’innan ne, da tayiwa jikinta matukar kyau, sai kuma babban mayafin da ta saka akanta, wanda kuma ta nad’ashi har akan fuskarta, kamar dai yanda larabawa keyi, hakan kuwa shiyasa idanunta kawai ake iya gani. Bak’aramin kyau tayi ba, domin tafito ne a balarabiya sak, tayi kyau ainun. Wanda har hakan yasa akaron farko, Rayyern ya kasa d’auke idanunsa daga kanta. Duk da yaji bakincikin cewar da ita zasu tafi, amma ya yaba da shigar jikin nata ainun. “Masha Allah Jannart kinyi kyau.” Mamy ta fad’a cikin yabawa shigar dake jikin Jannart din, saboda shigane na musulunci, da kuma shigane daya boye asalin kamanninta. Atare duk suka rankaya suka fita, zuwa compound din gidan, inda tsala tsalan motoci suke jiransu. Wata black Range Rover Rayyern ya shiga, haka ma Abba da Baba Maud’o. Su Ramadan da Riyyam-nsra kuwa motocinsu daban, Yayinda Mamy da Jannart ma suka shiga nasu motar. Haka Usman P.A da Dr Sulaiman. Convoy motocin nasu sukayi, ahaka har suka isa cikin babban kamfanin. Daya amsa sunansa kamfani. Jama’a da kuma yan jaridune cike awajen, bayan su Rayyern din sun isone kuma, wajen ya dinke da sowa. Haka dai suka karasa wajen zama na musamman suka zauna, sosai Jannart ta yaba da tsarin kamfanin. Domin tayi imani ko kamfanin Dadynta bai kai wannan ba. Taro akayi mai tsabta bayan kowa yaci yasha ne kuma, aka bude companyn. Yan Jarida kam sun samu abunda sukeso, musamman da suka ga yanda Rayyern yasa, wasu daga cikin ma’aikatan kamfanin, suka cika motoci da kayan provision, inda ya bada umarnin, akai kowacce mota ta abinci, gidan yari, da gidan Marayu, sauran motocin kuma yace rabawa gajiyayyu. Ai kuwa hakan da yayi ya daki zuciyar mutane da yawa, hakan yasa yan jarida suka kara kaimi wajen shooting. Alhamdulillah anyi taro lafiya, inda taron ya samu halartar manyan baki, yan kasuwa shareholders mata da maza suke ta zuwa, kowa yanaso ya zuba hannun jarinsa a kamfanin. Bayan duk Jama’an dake wajen sun watse ne kuma, suka tattara duk suka koma gida. Zuwa lokacin kuwa har dare ya soma yi, wannan yasa agajiye dukansu suka koma gida. Washegari Saturday still a busy suka tashi, musamman Rayyern. Yayinda Riyyam-nsra kuwa keta shirye shiryen, komawarsa Ethiopia. Saboda ranan Monday Insha Allah zai tafi. Acikin yan kwanakin kuma duk cikin hidima suke, saboda mutane daban daban da suke zuwa gidan su Rayyern din Taya murna yayinda shi kuwa Rayyern yanzu bai samun zuwa asibiti ma, a Company yake wuni kullum sabida yana son dai-dai ta komai ta yadda in ya tafi ta online zaci gaba da aiyukansa wasu kuwa ya mikasu ga MD. Kasancewar yau Lahadi ne kuma yasa, Riyyam-nsra shiryawa yaje gidansu Naseer. Hira sukayi sosai da Naseer din kafun daga bisani yayiwa, Umman Naseer din sallama, daga nan kuma gidan Malam Mai-nasara suka wuce. Bayan sunyi masa sallama ne kuma, suka dawo nan gidan su Rayyern din. Hira suka sha sosai, duk da cewar zuciyarsu babu dadi, saboda sunsan zasu yi kewar Riyyam din sosai. Washegari Monday kuwa, k’arfe 8 dai-dai jirgin su Riyyam din zai tashi. Duk yau din haka suka tashi babu dadi, saboda shakuwar dake tsakaninsu more Especially Ramadan da yayi zugum, dan har wani ciwon kai yakeji, saboda tafiyar Riyyam-nsra din. Haka ma Jannart. K’arfe 7:50 am dai-dai kuwa Abba, Baba Maud’o, Rayyern da kuma Ramadan suka rakashi airport, cike da kewarsa, kyautttuka kuwa babu irin wanda basu bashi ba, domin Rayyern ma ba k’aramin kud’i yayiwa Riyyam-nsra din transfer ba. Jannart kuwa har snacks tayi masa, tare da basa kyautan wani Apple Watch dinta mai kyau. Sosai yayi musu godiya da irin karamcin da suka nuna masa, Koda yazo shiga jirgi, Ruggume Ramadan yayi sai ga hawaye shar-shar a idanunsa Cikin rawar murya yace. “Hamma Ramadan azanzo aurenka”. Cikin rawan murya Ramadan yace. “Zanyi kewarka Riyyam-nsra inaji ba dadi tamkar zan rabu da rabin jikina nakeji”. Da sauri Baba Mauɗo ya juya musu baya yana maijin wasu irin zafafan hawaye na tsastsafo mishi. A hakan yaji Riyyam-nsra ya ruggumeshi ta baya kawai sai yaji hawayen sun silalo mishi. “Allah sarki Baba Mauɗona zanyi kewarka”. Ina ya kasa mgn domin in yayi mgn zasu gane yana kuka. Cikin rauni Rayyern ya ɗan kamo hannunsa tare da cewa. “Toh Riyyam-nsra mu zauna kawai mana”. Da sauri ya sharce hawayen sa tare da juyawa gaban Abba ya ruggumeshi yana cewa. “Mammay na nake son gani da kai mata sakonta amman in sha Allah nan kusa zan dawo”. Daga nan ya juya ya nufi wurin shiga jirgin Yana zubda k’walla tare da daga musu hannu, aransa yakejin zaiyi kewarsu sosai. Saidai kuma yasani cewa. Lallai watarana zai dawo, zai dawo ya zauna acikinsu, zama kuma na musamman bawai irin wanda sukayi ayanzun ba. K’’arfe 8 dai-dai jirgin su Riyyam-nsra din ya d’aga, zuwa k’asar Ethiopia. Haka su Rayyern din suka dawo gida, jikinsu asanyaye. Ramadan ne ya zauna akusa da Jannart, cikin sanyi yace. “Wallahi duk gidannan babu dadi, Riyyam shi ke samu duk wani farinciki, gashi yanzu ya tafi, again kuma Hamma Rayyern ma nanda one week zai tafi, gaskiya nima tafiya zanyi.” Cikin.sanyi Jannar tace. “Gsky dole muji gidan ba daɗi, To ba gani ba ga Mamy, ka daina fushi.” Longoɓar da kai Ramadan din yayi, tare da mikewa tsaye, Cikin yanayin jin yuwa yace. “Muje ki bani abinci My Aunty.” Mamy dake kallonsu ne tayi murmushi, cike da k’aunar y’ay’annata tace. “To Ramadan kamanta da cewar, Rayyern da Jannart zai tafi? ai zama mu kad’ai kam ya kama mu.” Jin abunda Mamyn ta fad’ane kuma, yasa Jannart saurin juyowa ta kalli Mamyn, domin kwata kwata ita bata masan da zancen ba. Ramadan kuwa fuska ya sake kwab’ewa Cikin yanayin damuwa yace. “Gaskiya Mamy nima zan tafi London shak’atawa, ko ki gayawa Abba Dan Allah yaje, gidansu Rayhanna mana, atambayamin aure, gidan ya rame da yawa, please Mamy.” Ya k’are maganan yana me had’e hannayensa, alaman rok’o. Murmushi Mamy tayi, kana cikin kulawa tace. “To me kakeci na baka na zuba Ramadan, ai komai ya kusa, tunda har ankai kudin, nagani inaso, kuma iyayen Rayhannan sunce zasu tuntub’i Abbanku.” Idanu Ramadan din ya dan zazzaro cikin, mamaki hadi da tsananin jin dadi yace. “Wow Mamy yaushe akayi haka bansani ba, Dan Allah su Abba sunje.” Murmushi Mamyn tayi tare da jinjina masa Kai tace. “Eh su Abbanku sunje shekaran jiya, shine kuma yace kada na fad’a maka, da alama surprising dinka yakeson yi yanzuma subutar bakine.” “Masha Allah Alhamdulillah, thank you Mamayna, soon nima zanyi aure wow.” Ramadan din ya fadi haka cikin tsananin jin dadin daya rage masa kewar Riyyam-nsra. Mamy da Jannart kuwa murmushi sukayi. Haka dai suka d’an tab’a hira, kafun daga bisani suka watse. Jannart kam gaba daya jin cewa da ita, za’a tafi Mascow yasa jikinta yin sanyi. Wanda hakanne ma yasa ta d’aukar waya, ta kira Abba Kabir. Bugu biyu kuwa ya d’auka bayan sun gaisa ne, kuma ta gyara zama kaman Abban yana gabanta tace. “Abba kaji wai dani zai tafi Mascow, d’azu Mamy take fad’a.” Daga can b’angaren Abba Kabir yayi murmushi, Cikin kuma jin dadi yace. “Waye ɗin”. Cike da kunya tace. “Shi Doctor din”. Murmushi mai sauti Barrister Kabir yayi tare da cewa. “Masha Allah Jannart, ai babu damuwa zaku iya zuwa, Allah Ubangiji ya tsare ya kuma kareku aduk inda kuke, yaushe ne zaku tafin?” Fuskarta ta d’an shagwabe Cikin yanayin sanyi, tace. “Abba basu fadamin ranar ba, amma nasan zasu fada ma Idan lokaci yayi.” “To shikenan Jannart.” Abba Kabir din ya fad’a, daga haka kuma hira kadan sukayi sannan sukayi sallama. Washegari kuwa Abba da kasan ya kira Barrister Kabir ya sanar masa batun tafiyar. Wanda kuma yau ya kama saura kwana biyu tafiyar tasu, sosai kuma suke ta shirye shirye tuni Rayyern ya tsara ayukan campany'nsa yadda ya dace. Ana Gobe zasu tafi dinne kuma, Abba Kabir yazo sukayi sallama da Jannart din. Washegari. 1:pm dai-dai jirginsu zai t Yashi zuwa Mascow, hakan yasa tunda safe suka kammala shirinsu. Cike da yakinin kewarsu, Mamy Abba da kuma Ramadan suka rakasu airport. Karfe takwas jirginsu ya tashi zuwa, Abuja. Bayan sun isa Abujan ne kuma, da kammanin awanni biyu jirginsu na zuwa Mascow ya d’aga zuwa sararin samaniya. Ko acikin jirgin kuwa kujeransu na hade dana juna, tunda suka kama hanya kuwa, Jannart ta kwantar da kanta akan kujera tare da lumshe idonta dan bacci dake fuzgarta, haka ma Rayyern shidinma lub yayi, Ahankali yake sauke ajiyar zuciya, tare kuma da ajiye idanunsa akan, yatsun hannunta wanda suke shinning. Tafiya sukayi mai Nisan zango k’arfe. 8: 30 na daren garin, jirginsu ya sauk’e ababban airport din dake cikin garin na Mascow...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* *Mascow International Airport.* Ahankali Jannart ta bud’e Idanunta dake lumshe, tare da d’an muskutawa ta gyara zamanta, wanda kuma tayi hakanne saboda ganin, an bud’e k’ofar jirgin, har ma wasu daga cikin mutanen dake cikin jirgin, sun fara fita. Kasancewar a (VIP) very important people SECTION sukene shiyasa kuma ba suyi fitan farko ba. Ahankali ta zare belt d’in dake d’aure agefen cikinta, tare kuma da mik’ewa tsaye, y’ar k’aramar hand bag d’inta ta d’auka, dai-dai lokacin kuma shima Rayyern d’in ya mik’e tsaye. Hakan yasa ya zamana tana gaba shi yana biye da ita abaya. Tafiya suke Cikin nutsuwa, wanda kuma hakanne ya bashi daman k’arewa shape din bayanta kallo, kasancewar doguwar rigan English wears ne ajikinta, mai d’an santsi da kuma sharara, bak’aramin kyau kuwa rigar tayi mata ba. Ahankali ya janye idanunsa daga kallonta, tare da gyara zaman face mask din dake fuskarsa. Dai-dai lokacin kuma suka kawo bakin, k’ofar fita daga cikin jirgin. Ahankali Jannart ta sak’o jiki da kuma k’afarta ta dama waje. Wani irin masifaffen sanyi ne taji ya shigeta, wanda har saida yasa ta manne hannayenta duka akan kirjinta, cikin kuma yanayin mamakin kyaun da garin ke dashi, ta soma jujjuya Idanunta tako ta ina. “Yah Allah.” Ta fad’a adai-dai lokacin da ta sauk’e idanunta, akan tsarin burgewa da akayiwa, babban filin airport din, wanda ayanzun yake tamkar rana, saboda tsananin hasken wuta, daya cika ko’ina nawajen, domin matuk’ar ba sama ka kalla ba, ba zama ka tab’a cewa dare yayi ba. Idanunta ta d’an lumshe Ahankali, tare da k’ara sanya hannayenta ta matse jikinta. Acikin yanayin nata na hakane kuma, ta k’arasa sauk’owa daga Kan steps din. Rayyern dake bayanta kuwa, idanunsa ya zuba mata, lokaci d’aya kuma ganin yanda take ta matse jikinta, yasa shi fahimtar cewa sanyi takeji. Wanda azahirin gaskiya shi sanyin ma, dad’i yayi masa domin haka yakejin kowani kofar gashin jikinsa na bud’ewa. Ahankali ya k’arasa sauk’owa daga kan steps din jirgin, dai-dai lokacin kuma sauran Doctors d’insa, way’anda already sun riga da sun sauk’o bisa jagorancin Dr Sulaiman, suka k’araso inda yake. Hannayensa ya zuba acikin aljihun wandon jeans din dake jikinsa. Tare da d’an soma takawa ahankali ya matsa, kusa da inda Jannart d’in ke tsaye. “Muje.” Ya fad’a cikin yin k’asa da murya, batare kuma da ya jirata ba ya soma tafiya. Ganin hakanne kuma yasa ta rufa masa baya, kaitsaye suka nufi Cikin airport din, inda ananne zasu d’auki akwatunansu, suna gaba sauran Doctors din na biye dasu abaya. Sudai mamaki da kuma tarin tambayoyi ne, kwance acikin zuciyarsu, saboda wannan ne karo na farko da suka ga, Ogan nasu da wata Mace agaba d’aya tsawon rayuwarsu, macen ma kuma da basusan wacece ba, kasancewar akwai face mask akan fuskarta, shiyasa har yanzu babu wanda yaga fuskarta, hasali kuma duk acikinsu basu da labarin auren Rayyern din sai Dr Sulaiman kadai ne ya sani, sun kuma san cewar kwata-kwata Dr Rayyern ba ma'abocin ta'ammali da mata bane, baya neman mata, to wacece ita awajensa? Tambayar dake cin zuciyarsu kenan, wanda kuma basu da amsarta. Ab’angaren Jannart kuwa sake matse jikinta takeyi sosai, domin duk yanda tayi tunanin sanyin garin ya wuce nan, wani irin masifaffen sanyi ne, dake ratsa cikin k’ashi da bargo, musamman ga ita da take da asma, gaba d’aya bata son sanyi, saboda had’ari ne ga rayuwarta. Koda suka k’arasa cikin wajen kuwa, duk suna tsaye lambobin trolleys dinsu ke fitowa. Saida kowa ya gama d’aukan nasa ne kuma, Rayyern din ya juyo ya kalli Jannart wanda Idanunta suka sanja launi, ga kuma wani irin sautin numfashi da yaji tana fitarwa. Hannunsa ya mik’a Ahankali ya k’arbi trolley nata, juyowa yayi ya kalli d’aya daga cikin Doctors din. “Sadiq kira mana taxi.” “To.” Sadiq din yace, kana cikin girmamawa ya fita zuwa babban compound din, Airport din. Sud’inma kuma fita sukayi, dai-dai lokacin kuma Sadiq din ya nuna musu wasu taxi guda biyu. Wanda ya taro musu, kasancewar acikin airport dinma, masu taxi ne kaca-kaca. K’arasawa jikin taxi din sukayi. Rayyern ne ya bud’e k’ofar d’aya daga cikin taxi din ya shiga, Ganin hakane kuma yasa Jannart ma bud’ewa ta shiga da sauri, Dan acewarta ayanzu bata buk’atar wani jira har sai anbata izinin shiga, saboda uban sanyin da takeji, tana k’ara wasu y’an mintuna awaje zai illatata. Ganin su Rayyern din sun shiga cikin mota ne kuma, yasa sauran Doctors dinma duk suka shiga ragowar taxi din. Kaitsaye hanyar wani babban hotel din dake cikin garin suka nufa, bisa umarnin Rayyern. Mik’awa kan titi da sukayi ne kuma yasa Jannart, kwantar da kanta ajikin kujerar motar, tare kuma da Ware dan siririn mayafin Kanta ta rufa ajikinta. Atunaninta zama a cikin motar zai rage mata sanyi, saidai kuma taji sab’anin haka, saboda acikin motar harda AC. Idanunta ta d’an rumtse tare kuma da sake matse jikinta, cikin zuciyarta tace. “Kai amma way’annan mutane akwai mayu, duk wannan uban sanyin bai ishesu ba, har sai sun had’a da AC.” Rayyern dake zaune agefenta kuwa, gaba d’aya duk yana lura da yanayinta, saidai yi yayi kamar ma baisan cewa tana jin sanyin ba. Tafiyar mintuna kad’an sukayi kuwa, sai gasu agaban wani had’add’en hotel mai tsananin kyau da tsari *Brosko hotel Arbat Mascow.* Idanu Jannart ta d’an zaro ta cikin glass din window’n motar, tare da Kallon dogon ginin beneyan hotel din, da bazata tab’a iya misalta kyawunsa ba. “Kijira ni anan.” Rayyern din ya fad’a adai-dai lokacin daya bud’e murfin motar ya fice. Haka ma sauran Doctors din duk sun fito, kaitsaye cikin babban hotel din suka nufa, bayan Rayyern ya sallami sauran masu taxi din. Kaitsaye cikin katafaren hotel Din da kaitsaye za’a iya kiransa da Aljnnar duniya suka nufa. Komai dake cikin hotel din mai kyau ne, kuma abun burgewa, duk da cewar dare ne amma kuma saboda yawan jama’ar dake ta zirga zirga awajen, da kuma wadataccen hasken da ke wajen, yasa wajen ya zamo tamkar rana. Kaitsaye reception suka nufa, wanda kuma Rayyern dinne keyi musu jagora, kasancewar garin shi ba bak’onsa bane, sab’anin sauran Doctors din nasa, da babu wanda ya tab’a zuwa acikinsu. Ayau kuma suka sake tabbatar da cewa, kyawun Mascow din ya wuce tunaninsu. Koda suka k’arasa reception din Rayyern ne yayi musu duk wani abu daya dace, d’akuna 5 ya kama musu, kowannensu da d’akinsa, kud’i ya kashe sosai, domin duk wani abu daya san zasu buk’ata, saida ya umarta da a basu. Bayan ya sallamesu ne kuma ya juyo, tare da nufo inda Taxi din nasu take. Dai-dai lokacin kuwa Jannart take k’ara maida hankalinta, akan had’add’en ginin hotel din Brosko Arbat Mascow din, wanda aka k’awata ko ina d’insa da farin haske, ga kuma wasu irin followers wanda ita arayuwarta, bata tab’a ma ganin irinsu ba, domin furannine masu kyau da walwali. Tsirarun mutanen dake wucewa akan titin ta kalla, kowannensu sanye yake da manya manyan kayan sanyi, daga sama kuwa dusan k’ank’ara ne ke d’an sauk’owa. Duk da hakan kuwa mutanen wajen rayuwarsu suke normal, da dukkan alama sun saba da yanayin nasu. Ahankali ya bud’e murfin motar ya shigo. “Go.” Ya fad’a yana me gyara zamansa akan kujeran, hakanne kuma yasa Jannart din d’ago Kanta ta kalleshi. Karab kuwa suka had’a idanu dashi, janye Idanunta tayi daga kallonsa, tare da sunkuyar da kanta k’asa. Shikuwa Rayyern y’atsun hannunta ya kalla, dai-dai lokacin kuwa driver’n taxi din yaja suka tafi. Tafiya sosai sukayi kafun suka iso gaban wani dan madaidacin gida, adai-dai wani babban k’ofa wanda gabansa ke cike da shuke shuken furanni mai taxi din ya tsaya. Wanda hakanne kuma yasa Jannart d’ago kanta, Ahankali ta soma k’arewa wajen da ta gansu din kallo. Wajene maitsananin kyaun gaske, wanda yake dauke da had’add’un gidajen, da kusan tsarinsu da yanayinsu ya kasance iri d’aya. Bud’e murfin motar da taga Rayyern yayi ne kuma yasa ta fitowa itama. Idanunta ta lumshe ahankali, saboda sanyin da taji ya sake shiga jikinta, saurin d’an takure jikinta waje d’aya tayi, saboda zama ta iya cewa, sanyin wajen ya banbanta dana wasu wajaje dake cikin garin, kasancewar arean kowani gida kewaye yake da wasu irin shuke shuke masu Bala’in kyau. Rayyern kuwa sallaman mai taxi din yayi, bayan ya d’auki trolley d’insa ne kuma, kaitsaye ya nufi jikin wannan gidan, da Jannart ta kasa d’auke idanunta akansa, domin hakanan take ganin ginin tamkar zane. Ganin kuma Rayyern din na kokarin wucewa, ya barta ne yasa cikin sauri, ta d’auki nata jakar itama, tare da nufan inda taga yabi. Ahankali take bin bayansa, Yayinda shi kuwa yake k’ara kutsa kansa cikin gidan. Dai-dai sun iso tsakiyar gidanne kuma, idanunta suka sauk’a akan wani, makeken swimming pool, wanda aka k’awatasa da wani irin ruwa, gefe da gefensa kuwa wani wuta ne me fidda kala kalan haske, sosai swimming pool din yayi mata kyau. Daga can gefen swimming pool din kuwa, wasu jajayen furannine masu kyaun gaske. Itakam batasan dame zata tsara had’uwa da kuma kyaun gidan ba. Atakaice ma ganinta take acikin wata duniya sabuwa. Isarsu jikin wata k’ofa ne kuma yasa, Rayyern d’an tsayawa, tare da d’aura Hannunsa na dama akan k’ofar. Wasu na’urori dake jikin k’ofar ne suka d’auki hoton y’an yatsun hannunsa, bayan da kamar second 5 kuwa sai ga k’ofar glass din ta kawo haske. “Wellcome back Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara.” Wata y’ar siririyar murya ta fad’a, Wacce ta fito daga cikin d’an wani na’ura mai kaman camera dake jikin k’ofar. Na’urar na gama fad’in haka kuwa, lokaci d’aya k’ofar ta bud’e. Idanu Jannart dake tsaye abayansa, ta d’an zazzaro saboda itakam bata tab’a ganin, security door irin haka ba. Rayyern kuwa tura kansa ciki yayi, batare kuma da ya juyo ya cewa, Jannart din k’ala ba.. Jannart dake tsaye kuwa Ganin kofar na kokarin rufewa ne, yasa ta jan trolleynta cikin sauri ta shige. Ahankali ta jefa k’afarta na dama akan wani masifaffen carpet me shegen laushi. Da sauri ta kalli k’asanta, saboda yanda taji k’afafunta na kokarin nutsewa acikin carpet din. Ajiyar zuciya ta sauk’e tare kuma da d’agowa, ta sauk’e idanunta, acikin babban falon da ta samu kanta. Falone daya amsa sunansa falo, haka kuma falo ne da aka zubawa dukiya mai tarin yawa acikinsa. For the first time da ta somayin k’auyanci arayuwarta, domin zata iya cewa bata tab’a Ganin falo mai kyaun wannan ba. Komai dake cikin falon na yellow and milk colour ne, more especially cushions din falon, way’anda suke da matuk’ar kyau. Kasancewar kuma ginin falon nada tsawo ne, yasa aka k’awata jikinsa da wallpaper, brown, milk and golding colour, sai kuma wasu had’add’un cottons masu masifar kyau, kasancewar cottons din farare, shiyasa aka d’an tsara baki bakinsu da brown style. Atsakiyar falon kuwa, wani d’an madaidaicin carpet ne brown and milk colour, sai kuma brown table da aka d’aura akansa. Daga can sama kuwa wani abune mai kaman glass babba, wanda ya d’an sako kansa cikin tsakiyar falon. Sai kuma babban tv plasma dake aje akan wani glass mai kyaun gaske. Daga can gefe kuwa wani d’an abune mai sheki wanda aka killacesa acikin rose, sai kuma na’urar sanyaya d’aki, da kuma wanda yake saka d’aki d’umi. Daga can gefe kuwa two bedrooms ne, sai kuma kitchine and dining table. Jannart dake tsaye kuwa Idanunta ta zubawa cikin falon bata ko k’yaftawa, Yayinda acikin ranta take mamakin irin tarin dukiyan, da aka kashe wajen k’awata falon. Rayyern kuwa kaitsaye d’aya daga cikin bedrooms din ya nufa. Ganin hakanne kuma yasa Jannart, ajiye trolleyn ta cikin d’an yanayin matse jikinta, ta zauna akan d’aya daga cikin kujerun falon, tayi hakanne kuma saboda batasan inane zata sauk’a amatsayin masauki ba. Shiko Rayyern koda ya shiga kayan dake jikinsa ya rage, cikin gajiyawa kuma kaitsaye ya nufi wani waje, wanda nake da yakinin cewa toilet ne, duk da kuwa yanda aka k’awata wajen da gilasai kala-kala. Ahankali ya murd’a kofar ya shiga, kamar yanda nayi hasashen kuwa hakanne ya kasance, domin nanne toilet din dake cikin d’akin, saidai kuma ganin yanda aka k’awata toilet din, yasa ni tafiya duniyar mamaki, saboda yanda akayi wajen tamkar wajen shak’atawa. Tabbas wajen ya had’u sosai, ga wanda bai tab’a zuwa ba kuwa dole ne yayi kauyanci. Anutse ya sakarwa kansa shower, bayan yayi wankanne kuma ya d’aura da alwala, domin zuwa yanzu kusan k’arfe shabiyun dare ake nema, anan wajen nasu. Ahankali ya bud’e murfin bathroom din ya fito, rike da towel ahannunsa yana me tsare ruwan jikinsa. Bayan ya kammala goge duk jikin nasa ne kuma, ya k’arasa tare da bud’e trolleynsa, lotion mai dadin k’amshi ya ciro, tare da shafawa ajikinsa. Bayan ya gama shafa mai dinne kuma, ya saka wani riga da wandon payjamas ajikinsa, mik’a ya d’anyi kana Ahankali ya k’arasa, gaban fridge ya d’auki goran ruwa yasha. Saida yaji ya koshi da ruwan kafun ya rage hasken wutan dake cikin dakin. Kaitsaye kan had’add’en gadon dake cikin dakin ya nufa. Da addu’a abakinsa ya kwanta, tare kuma da lumshe idanunsa, saboda wani irin gajiya da yakeji, Sam kwata kwata shiya ma manta da wata Jannart. Acan falon kuwa Jannart ne ta sake matse jikinta waje d’aya, akaro na barkatai kuma kenan yanzun, da ta d’aga Idanunta ta kalli agogon dake kafe ajikin bango. Idanunta ne suka d’anyi narai narai, saboda wani irin fitinannen sanyin dake ratsa ta takota Ina, har wani huci numfashinta ke fitarwa, duk da cewar ta duk’unk’une jikinta waje d’aya, amma hakan baisa ta daina jin sanyin ba. Ganin Idan ta tsaya ahakan zata cutune yasa ta bud’e Jakanta, wani babban abayanta mai kauri ta zaro, tare da zurawa ajikinta, sake komawa saman kujeran tayi ta mak’ale. Idanunta ta d’an lumshe Ahankali, saboda Jin sanyin ya d’an ragu mata. Akan trow pillows din dake manne ajikin cushion din ta d’aura kanta. Ahankali ta soma sauk’e Ajiyar zuciya, tare da had’e Idanunta ta lumshe. Duk da cewar tana jin gajiya sosai ajikinta, tana kuma buk’atar son tayi wanka da ruwan dumi, amma babu yanda zatayi. Sam batasan haka sanyin Mascow’n yake ba, domin taso ace wani yanki na daban dake, cikin Russia din suka zo, bawai Mascow nan ba. Da wannan tunanin azuciyarta bacci ya d’auketa. Still kuma ko acikin baccin nata batayi sake, abun rufawar nata ya fad’i ba. Rayyern dake kwance akan lallausan gadonsa kuwa, sake gyara kwanciyarsa yayi, tare da lullub’e jikinsa da tattausan bargo. Idanunsa ya d’an lumshe tare da sauke nunfashi cike da nutsuwa, kwata Kwata zuciyarsa ta kasa tuna masa Jannart daya bari a falo, yana nan ahaka har bacci ya d’aukesa. 5:00 am Dai-dai alarm din dake gefen gadon nasa, ya soma fitar da sautin kara. Wanda hakan yasa ahankali ya bud’e idanunsa tare dayin mik’a, sunan Allah ya fara ambata, kafun daga bisani ya tashi ya zauna. Agogo ya kalla, tare da zuro k’afafunsa k’asa. Cikin d’an yanayin dake nuna har yanzu yana tare da, gajiya ya d’an lumshe idanunsa, acikin zuciyarsa kuwa tunanin yanda zai fara zuwa masallaci yake. Saboda yasan tsakaninsu da masallacin akwai nisa, domin ko amota zaije saiyayi 15mn zai isa, Idan da k’afane kuma mutum sai ya share 30mn ma bai isa ba. D’an ya mutse fuskarsa yayi, saboda gajiyan da yakeji ajikinsa. Anutse ya tashi daga kan gadon, direct toilet ya nufa, da ruwan d’umi yayi wanka had’e da d’auro alwala, bayan ya fito Daga toilet dinne kuma, ya sanja kayansa zuwa riga da wandon SP, lallausan darduma ya shumfud’a tare da tada sallah. Adai-dai lokacin ta soma bud’e Idanunta Ahankali, harta gama waresu. D’an yunkurawa tayi ta tashi, ahankali ta mik’a hannu ta d’auki wayarta dake gefe, Ganin lokacin sallan asuba yayi ne kuma yasa ta, tashi ta zauna. Ahankali ta soma k’arewa falon kallo, saidai kuma sam bata ga alaman akwai toilet acikin falon ba, gashi duk jikinta wani iri yakeyi mata, ga masifaffen sanyin dake busawa gashi kuma dole zatayi wonkan taci gaba da salla domin tasan zuwa yanzu ta samu tsarki zataci gaba da ibadunta daga sallan asuban. Ahankali ta ajiye k’afafunta ak’asa tare da mik’ewa tsaye, kallonsa ta mayar ga kofofin d’akuna guda biyun dake cikin falon. Idanunta ta d’an tsayar akan k’ofar da taga Rayyern din ya shiga jiya. Ahankali ta sake gyara zaman babban abayan dake jikinta, Cikin yanayin takunta mai d’auke da nutsuwa ta soma takawa, kaitsaye ta nufi d’ayar k’ofar dake hannun hagu. Koda ta k’arasa bakin k’ofar ahankali, ta d’aura hannunta akan handle din k’ofar, tare da d’an murd’awa, cikin sa’a kuwa taji k’ofar ta bud’e. Ajiyar zuciya mai k’arfi ta sauk’e, tare da d’an tura kanta cikin d’akin. Extra room ne mai kyau, wanda gaba d’aya aka malale k’asansa da wani lallausan carpet, Daga can gefe guda kuwa gado ne d’an madaidaici, sai kuma wani long mirror dake can gefe da gadon. Bayan bedside carbinet kuwa, babu komai acikin d’akin. Ajiyar zuciya ta kuma sauk’ewa, Ganin kuma akwai na urar dumama daki acikin dakinne, yasa ta juyawa ta koma falo, akwatinta ta d’auko tare da dawowa cikin d’akin. Bayan ta ajiye akwatin nata ne kuma, tanu fi wani k’ofa dake cikin d’akin hannunta riƙe da miskil dahar ta nufi kofar, wanda take da yakinin cewa toilet ne. Kamar yanda tayi zato kuwa hakanne, toilet ne me kyau sannan kuma akwai komai na amfani aciki. Ganin da tayi kuma akwai shower mai bada ruwan dumi ne, yasa ta kwab’e kayan jikinta, Anutse ta sakarwa kanta ruwan d’umin bayan ta tabbatar da tsarkinta. Wani irin dadi da nutsuwa taji alokacin da ruwan ya sauk’a akan fatar jikinta. Sosai sanyin da takeji din ya ragu, bayan tayi wankan ne kuma tayi amfani da turaren miskin kamar yadda ta saba kana ta had’a da alwala. Wani babban bathrobe ta saka, tare da bud’e kofar bathroom din ta fito. Cikin d’an hanzari gudun kada sanyi ya dake shiga jikinta, ta jawo akwatinta tare da bud’ewa, ta zaro wata had’add’iyar riga mai kaman na sanyi, duk da kasancewar rigar english wears ce amma tana da kauri sosai, saidai bata da yawan tsawo domin da kad’an ta wuce mata guiwa, domin rigane irin fashion dinnan. Koda tasaka rigar cas tayi mata, musamman da rigar ta kasance irin mai kwala dinnan ne. Tubke dogon gashinta tayi, tare kuma da d’aukan safa mai kauri da tsawo ta sanya ak’afafunta. D’aya daga cikin sallayun da tazo dashi ta shumfud’a, tare da zura wani dogon hijabin daya rufe mata duk jikinta, bayan ta kunna na’urar dake d’uma d’aki ne kuma, ta koma kan sallaya tare datada sallah. Bayan ta idar da sallan tayi azkhar ne kuma ta koma ta kwanta akan lallausan gadon, tare da jan blanket ta rufe jikinta. Wani irin ajiyar zuciya mai karfi ta sauk’e, badon komai ba kuwa, saidan nutsuwar da taji ta samu. Acan b’angaren Rayyern kuwa Koda ya idar da sallah, karatun Alqur’ani yayi, bayan ya idar da karatunne kuma ya soma shirya kansa. Saboda zuwa lokacin har k’arfe 7 tayi, hasken sararin samaniya ya bayyana ko ina. Tsab ya shirya cikin wani had’add’en suit da yayi matuk’ar amsar jikinsa, takalmin Gucci da kuma Gucci parfume ya fesa ajikinsa. Sosai yayi kyau yau din, Yayinda suit din ta k’ara fito dashi, amatsayin babban likita, yayi kyau ainun, briefcase da kuma wayoyinsa ya dauka. Ahankali ya murd’a handle din kofar d’akin ya fito, yana me gyara agogon dake daure atsintsiyar hannunsa. Wayarsa dake rik’e ahannunsa ne ta soma k’ara, alaman shigowar kira, picking call din yayi tare da kara wayar akan kunnensa, batare kuma da ya gama sauraran, abunda ake fad’a masa acikin wayan ba, cikin d’an yanayin gaggawa yace. “I’m on my way.” Yana gama fadin hakan ya zare, wayar daga kan kunnensa, cikin sauri kuma ya fice daga cikin falon. Kaitsaye babban titin dake k’ofar gidan ya nufa, tsayawa yayi abakin titin tare da d’an soma lallatsa wayarsa, da alama sak’o yake turawa. Bayan ya gama tura sak’onne kuma, ya maida wayar tasa cikin aljihun sa. Almost 10mn kacal wata had’add’iyar mota ta k’araso inda yake, parking motar akayi, cikin sauri kuma baturen dake cikin motar ya fito, aladabce ya mik’awa Rayyern din key din motar. Cikin muryar turanci baturen yace. “We’ll come back Sir.” “Thank you Jonas.” Rayyern din ya fad’a atak’aice tare kuma da bud’e murfin motar ya shiga, wanda da dukkan alama dama, yana da motar Wacce Idan yazo k’asar yake amfani da ita, kasancewar ak’asar yayi karatun Degree d’insa na biyu, wannan dalilin yasa yake zaune a gidan da yake mmkin yadda akayi Abbansu ya mallakeshi anan k’asar ta Russia. Jonas shine Wanda yake kula da komai na gidan dama duk wani abu nasu, duk da ya manyata. Koda zuwa ya kamashi, shi yake gayawa ya gyara musu komai. Jonas din ne ya rufe masa murfin motar, shi kuwa Rayyern cikin k’warewa yaja motar yayi gaba. Ganin Dr. Rayyern din ya tafi ne kuma yasa, Jonas tare taxi ya koma inda ya fito. Rayyern kuwa kaitsaye babban hospital din, dake cikin garin Mascow ya nufa, kasancewar tuntuni ya bawa sauran Doctors din, umarni akan su had’u acan hospital din, so already ma sunje shi kawai suke jira. A hankali ya kusa hancin motarsa cikin farfajiyar. *HSCT centre Mascow* Cikin parking space na hospital din yayi parking, Cikin nutsuwa ya fito, tare da nufan cikin hospital din da tafiyarsa ta k’asaita...! By *GARKUWAR FULANI* Yana isa farfajiyar asibitin su Dr. Sulaiman dake jiransa, suka k’araso garesa da sauri, hannu ya basu suka gaisa, bisa jagorancinsa kuma kaitsaye suka wuce, wani babban sashi na musamman dake Cikin hospital din. HSCT centre Hospital ne me kyaun gaske wanda aka yi masa tsari mai kyau, komai dake cikinsa na musamman ne sabida shine babban asibitin horaswa da sukeji dashi a kasar. Basu k’ara jaddada kyawun asibitin ba kuwa, saida suka shigo babban dakin ganawan manyan likitoti, wanda aka yi masa tsari na daban kuma na musamman. D’akin taron da komansa ya kasance na glass, cike yake da manyan likitoti way’anda suka zo daga k’asashe sassan daban daban na duniya, kowanne likita kuwa ya amsa sunansa likita, wanda kuma sunzo ne dan k’arawa junansu sani. Koda suka shiga cikin d’akin taron amutumce suka gaisa da junansu, anutse kuma kowanne ya zauna akan kujerar dake lik’e da sunansa. Cikin girmama junansu, batare da wani babban cin k’asa ko addini ba suka soma gudanar da abunda ya kawosu. Sosai suka b’ata lokaci wajen meeting, wanda ya d’aukesu sama da 6hours, domin tun 8:00 am suka shiga, basu fito ba kuma sai 2:00 pm dai-dai. Nan ma bawai sun kammala bane, breaktime ne suka samu, wanda kuma hakanne ya baya musulman cikinsu daman yin sallah’n azahar. Bayan sunyi sallan azahar dinne kuma, suka wuce wani cafe dake cikin hospital din, abinci mai kyau akayi saving nasu. Saidai shi Rayyern bai wani ci sosai ba, duk da cewar baiyi breakfast ba yau din, amma hakan baisa yaci abincin sosai ba. Bayan sun kammala cin abincinne kuma, suka sake komawa meeting din. Basu suka fito ba sai sallan la'asar. Koda sukayi salla kuwa, sashin da sabbin na'urorin aikin su suka nufa nan akai ta gwada musu ko wanne da kuma aikinsa Basu fito ba har sai 5:30 pm, gaba d’ayansu agajiye suke, duk da cewar dukansu sun samu k’arin haske akan abubuwa da yawa, amma gaba d’aya sun jigata, saboda zaman waje daya babu dadi. Fitowarsu din kenan kuma, Rayyern ya kalli su Dr. Sulaiman way’anda duk gajiya ya bayyana atattare dasu. “I hope all yours. understanding the meeting?” Yayi maganan yana me gyara zaman suit din dake jikinsa da rike jakar laptop nashi wanda shiyasa baya son Usman P.A yayi nesa dashi. “Yeah we understanding.” Gaba d’aya suka had’a baki wajen amsa masa. Kai ya jinjina cike da gamsuwa, dai-dai lokacin kuma taxi din da suka tara suka k’araso. Rayyern kuwa juyawa yayi ya nufi motarsa, shi kansa agajiye yake ga kuma wani irin kasala dake saukar masa. Kusan Atare suka fita daga harabar asibitin, shida su Dr. Sulaiman way’anda suka shiga cikin taxi. Suna hawa titi kuwa suka raba hanya, inda su masaukinsu Brosko hotel Arbat l, direct hotel dinsu suka nufa, shikuwa Rayyern hanyar gidansa ya nufa. Cikin nutsuwa yake driving dinnasa, Dai-dai yazo wajen HALAL Sapiens RESTAURANT ne kuma ya tsaida motar, tare da fitowa ya nufi ciki. Takeaway na african dishes yayi, sai kuma na salad and Chinese dishes. Yayi hakanne kuma saboda sometimes yafiso yana mixing food. Gaba d’aya acikin tsarinsa ma babu Jannart, domin kuwa kwata-kwata ma ya manta da cewar yazo da MACE. Bayan ya karb’i takeaway dinnasa ne kuma, kaitsaye ya koma mota tare da nufar gidan nasa. Koda ya iso gidan acikin compound yayi parking motar, Ahankali yake tafiya yana me zare suit din dake jikinsa. Hannunsa ya d’aura ajikin kofar, tana bud’ewa ya tura kansa ciki. Ahankali ya sauk’e Ajiyar zuciya, tare kuma da ajiye ledan Halal Restaurant din dake hannunsa akan kujera. Direct bedroom d’insa ya wuce, yana shiga kuwa ya rage kayan dake jikinsa, tare da wuce bedroom in 20mn yayi wanka. Bayan ya fito ne kuma ya shirya kansa, cikin wasu Sabin kaya. Wayarsa ya d’auka kana ya kuma dawowa cikin falon. Zama yayi akan sofa tare da tank’washe k’afafunsa, Ahankali ya bud’e ledar Halal restaurant din. Chinese dishes din ya soma ci, Yayinda ya maida hankalinsa gaba d’aya kan laptop din dake gabansa. Daga can cikin left side bedroom din kuwa, Jannart ce kwance tayi lub akan gado. Wanda zuwa yanzu kuma tayi matuk’ar jigata, saboda wani irin yunwa dake damunta, kasancewar rabonta da abinci tun jiya da safe, Domin ko acikin jirgi wani dan cake kawai taci. Tun tashinta yau din kuwa babu abunda takeci sai ruwa. Wanda zuwa yanzu har ruwan ya soma murd’arta. Ga kuma wani shegen sanyi dake damunta. Hannu tasa ahakali ta dafe Kanta dake d’anyi mata ciwo, her know tasan babu kowa acikin gidan, kasancewar d’azu ta fito, ta kuma gama dube dubenta amma sam bataga alaman bayan ita akwai wani rai agidan ba, har kitchine din dake cikin falon ta shiga wai ko, zata samu abunda zataci amma babu komai. Hakan kuwa shi yasa koda tayi sallan la’asar ta dawo daki ta kwanta. Duk yanda taso bacci ya dauketa kuwa abun ya kasa, saboda yunwa ya hanata sukuni. Shikuwa Rayyern baiwani ci abincin sosai ba, ya mik’e tsaye, saboda yaga lokacin sallan magriba tayi. Direct dakinsa ya koma ya d’auro alwala. Koda ya fito car key d’insa ya dauka, tare kuma da ficewa daga Cikin gidan gaba d’aya. Kasancewar yana dan gudu ne kuma yasa, tafiyar 13mn ne ya kaisa babban masallacin. Yana zuwa kuwa ko mintuna 3 baiyi ba aka shiga sallan magriba. Bayan sun idar ma haka ya zauna acikin masallacin, har saida akayi sallan Isha. Acan gidan kuwa Jannart adaddafe tayi sallan Isha, saboda yunwan da take cinta aciki, bayan ta idar da sallan ne kuma ta sake dawowa falon. Aikuwa cikin sa’a ta samu sauran abincin da yaci ya rage, zama tayi awajen cikin yunwa, batare kuma da tunanin komai ba ta jawo takeaway d’aya ta soma ci, sosai taci abincin har saida taji cikinta ya kama, kana ta bi da ruwa. Tana gama cin abincin kuwa lokaci d’aya, taji wani irin kasala ya sauk’ar mata azabebben sanyin da takeji ya ɗan ragu kaɗan. Ahankali ta mik’e tsaye tare da wucewa d’akinta, tana shiga kuwa ta fad’a kan gado, tare da jawo blanket ta rufawa jikinta, lokaci daya kuma taji wani irin bacci na fusgarta. Shikuwa Rayyern bayan an idar da Sallan isha’n, kaitsaye hanyan gida ya nufo. A hankali yayi paking kana ya fito tare da rufe motar, cikin yanayin gajiya, Bacci da kasala ya nufi cikin gidan, hannunsa ya ɗaura tsakiyar kofar lokacin ɗaya ta buɗe, cikin lumshe ido ya kutsa kansa cikin falon. Yana taku cikin alamun bacci, gaban santer table ɗin ya nufa dan ɗaukar System ɗin sa daya bari a wurin. Da sauri ya ɗan zubawa ledodin kan table ɗin idanu, “Yah salam”. Ya faɗi tare dasa hannunsa ya dafe kansa. Allah ya sani shi ya ma mance da ita gaba ɗaya sai yanzu da yaga ledodin da ya bari an sauya musu tsarin zama ta fado mishi a rai, a fili yace. “Astagfirrullah ba ga irinta nanba na gayawa Abba yaki fahimtata, ni yaushema na kula da kainama bare wata da aka lika min gashi nan wlh na mance da ita”. Ya ƙarashe mgnar yana k’arasa isowa gaban table din. Yana isa kuwa idanunsa suka sauk’a akan ledan abincin daya bari, ga kuma wani takeaway dake gefe wanda aka bud’e. Da dukkan alama kuma yasan itace taci abincin. Kansa ya d’an girgiza tare da lumshe idanunsa, cikin d’an yanayin gajiya yace. “Sune suka ja miki Allah ya gani ba laifina bane, na fad’awa Abba cewar ni bazan iya kula da wata mace ba, amma yasaka dole saida nazo da ita, zata takurani nasani, then ba Lallai na iya kulawa da cinta ba, cause nima ban kula da nawa cin ba.” Ya ƙare mgnar yana mai D’aga kafad’unsa yayi tare kuma da bud’e hannayensa alaman ko oho, bai sake bi takan takeaway dinba kuma ya wuce zuwa bedroom d’insa. Yana shiga ya kwanta tare da buɗe laptop d’insa yana dan latsawa, ahaka har bacci ya d’aukesa. Yayinda ab’angaren Jannart kuwa tuntuni ma, ita baccin ya d’auketa. Washegari. The same 7:00 am dai-dai ya gama shirya kansa, still cikin wasu tsadaddun suit, saidai colourn ya banbanta dana jiya, Domin yau din ash colour suit ya saka, sai kuma wani babban jacket mai kyau daya d’aura akai, musamman Dan tarewa kansa, masifaffen sanyin da akeyi. Fitowa falon yayi cikin shirinsa na office tsab, zama yayi akan d’aya daga cikin kujerun falon, tare da zaro wayarsa yayi musu ordern abinci. Laptop d’insa ya bud’e tare da d’an soma tattab’awa, yana nan azaunen kuwa yajiyo k’aran intercom, da’alama kuma order’n abincin da yayi dinne ya iso. Ahankali ya mike tsaye tare da k’arasawa ya bud’e kofar, kaman yanda yayi hasa she din kuwa hakanne, domin abincin ne aka kawo, karb’a yayi kasancewar kuma free delivery ne, shiyasa shi juyawa ya koma ciki. Zama yayi tare da bud’e takeaways din, way’anda yaga zai iya ci ya d’an tsakala, batare kuma da yaci sosai ba ya tashi, ya wuce zuwa HSCT centre hospital domin yasan yauma 8:00 am dai-dai zasu shiga meeting. Fitannasa da kamar 17mn Jannart ta bud’e kofar dakin ta fito, sanye take cikin wani riga da wandon jeans, da sukayi matukar kama jikinta, kasancewar kayan masu kauri kuma shiyasa, basu wani bayyana surar jikinta sosai ba, uwa uba kuma kaurin nasu ya rage mata kaso 30 acikin d’ari na sanyin da takeji. Ahankali ta k’araso cikin falon, sauk’e idanunta akan abincin da tayi ne kuma yasa ta sauk’e Ajiyar zuciya, domin kafun yanzu harta fara tunanin wuni da yunwa. Zama tayi acikin falon tare da kunna TV plasma, Anutse kuma cikin kwanciyar hankali ta soma cin abincin. Bayan ta kammala ne kuma ta kimtsa falon, tare da dawowa ta kwanta akan wata cushion, din da musamman akayi ta dan shak’atawa. Acan b’angaren Rayyern kuwa yauma taron nasu ya dau zafi sosai, Dan yau din kamar karantar dasu akeyi, akan sikila ta yanda za’a magance ta, da kuma yanda za’a iya sanjawa mai d’auke da cutar jini. Sosai kuma duk Doctors din suke enjoying abunda ake koyar dasu. *Nigeria* Mamy ce zaune acikin falon tayi shiru, saboda duk haka takejin gidan nasu babu dad’i, domin hatta Ramadan yanzu ba zama yakeyi ba, gaba daya hankalinsa, ya maidashi akan hospital dinsu, Idan ya fita baya dawowa saida yamma. Abba da shigowarsa kenan, ganin yanda matar tasa ke cikin damuwa ne yasa shi cewa. “Ruk’ayya.” Ya k’ira sunanta atausashe. Hakan kuwa shiya saka ta juyo ta fuskancesa. “Tunanin me kikeyi haka?” Abban ya tambaya yana me k’arasowa cikin falon. Mamyn kuwa Ajiyar zuciya ta sauk’e, cikin dan yanayin sanyin dake dauke da kewa tace. “Kewar su Rayyern da Jannart nake, gaba d’aya kwana biyun nan gidan duk babu dadi, ga Ramadan ba zama yake ba, dama ace Riyyam bai koma ba, to danasan abun da sauk’i, gaskiya nima yanzu kam na matsu ayi batun auren Ramadan, akawo mana Wacce zata na d’an d’ebe mana kewa.” Mamyn ta k’are maganan cikin dan damuwa. Abba kuwa murmushi yayi tare da zama akusa da ita, Cikin kulawa kuma yace. “To in bandake da abunki Ruk’ayya gaki ga mijinki kuma wani kewa ne ya rage miki?” Murmushi itama Mamyn tayi, kana cikin dan sakin fuska tace. “Hakane amma nima ai inason kusanci da y’ay’ana matsayin kewar miji da ban ta yarama da ban ina son yarana.” Ta ida mgnar hawaye na silalo mata da alamun akwai wani babban abin data tuna wanda ke damun rayuwarta. Kai Abban ya jinjina tare da gyara zamansa cikin tausasawa yace. “Badamuwa maganar auren Ramadan, yanzu muna jiran cewa daga wajen iyayen yarinyar ne, Insha Allah za’ayi bikinsu nan bada jimawa ba, Sannan yara kuma keda Allah ya bawa Rayyern, Ramadan, ai saikice Alhamdulillah.” Uhummm taja wani dogon numfashi tare da zuba mishi ido alamun tuni. Shi kuwa Abba kai ya jinjina mata, tare kauda zancen da cewa. “Amma niko tunda yaronnan Riyyam-nsra ya tafi kunyi magana dashi kuwa?.” Murmushin Jin dadi Mamyn tayi, cikin farinciki kuma tace. “Masha Allah,eh munyi magana dashi, washegarin tafiyarsa Ramadan ya k’ira ya kuma bani wayar mun gaisa.” Kai Abban ya jinjina. Dai-dai lokacin kuma Ramadan ya turo k’ofar falon ya shigo. Akusa da Mamyn nasa ya zauna, bayan yayi musu sannu da gida ne kuma, ya sake dagowa ya kalli Mamyn nasa, cikin sanyi yace. “Mamy kina ta zaune duk gidan babu dadi ko?” Kai Mamyn ta jinjina masa alaman “Eh.” Hakan kuwa shiyasa Ahankali ya d’an gyara zamansa, tare da cewa. “Ai Mamy na fad’a miki cewar gidannan bazai yi dadi ba, matukar babu su Hamma Rayyern, duk gidan ya rame mun zama abun tausayi.” Murmushi Mamyn tayi tare da kallonsa, domin ita ta gama sanin ayanzun me yake nufi, wanda kuma yanzu suka gama maganan abunda yakeso din da Abba. Cikin son kawar da zancen nasa tace. “Yauwa kiramin Riyyam nsra mana.” “To.” Ramadan din yace tare dayin dialing numbern Riyyam, bugu biyu ya d’aga, bayan sun gaisa ne kuma ya bawa Mamyn waya. Mamy na amsa Daga can b’angaren Riyyam nsra yace. “Wallahi I miss you so much Mamy na, nayi missing girkinku keda Aunty Jannart.” Murmushi Mamy tayi kana cikin danjin dadi tace. “Muma munyi kewarka Riyyam ya Mammyn ka da kuma Zaytoon?” “Duk Suna lafiya Mamy yasu Abba, da Hamma Rayyern na, bani da numbernsa na k’asar Mascow.” Riyyam din ya tambaya cike da kewa. Mamy kuwa fuska asake tace masa duk suna lafiya, Haka dai suka d’an tab’a hira kafun daga bisani sukayi sallama. Acan Mascow kuwa, kamar dai jiya yau d’inma sai k’arfe biyar, su Rayyern suka tashi ataron nasu. Ahanyarsa ta dawowa ne kuma ya biya, Halal Mascow on top restaurant ya saya musu abinci. Koda ya dawo wanka yayi tare da dawowa, falon ya zauna, tashar CNN yake kallo, Ahankali kuma yake d’an cin abincin dake gabansa, wanda kwata-kwata shi yanzu ba wani dadin abincin yakeji sosai ba. Bayan ya kammala cin abincinne kuma ya wuce masallaci. Jannart din kuwa kamar jiya haka yau d’inma ta fito taci abinci, saidai bata wani ci sosai ba, drinks din kawai tasha ta koma ta kwanta. Taso yin k’ira amma kuma tasan layinta, bazai yi amfani awannan k’asar ba sabida bata da kati ko asi, shiyasa ta hakura, gashi shi kuma tun ranan da suka zo ba ganinsa ma takeyi ba. Wannan dalilin yasa kawai ta soma buga game, tana cikin yin game dinne kuma bacci ya d’auketa. *Ethiopia.* Riyyam-nsra ne zaune akan sofan, dake cikin katafaren falon Mammynsa, daga can gefensa kuwa Mammyn nasa ce, sai Kuma Zaytoon itama dake gefe. Kakarsu Didi kuwa kwance take akan kujera. Riyyam-nsra din ne kuma ya d’ago kansa, tare da jingina da jikin Mammynsa, cikin farinciki da kulawa yace. “Mammy duk wani abun da muke zato da tunani ya tabbata, Mammy Nigeria tsatson mune, kuma jigonmu ce acan tushen farin cikinmu suke, wallahi Mamy ni harma naji na gaji da k’asar nan, inason komawa k’asata ta Haihuwa kuma k’asar mahaifina.” Ya k’are maganan cikin wani irin bege me karfi dake fusgarsa. Zaytoon dake zaune agefensa ne ta d’an langwabar dakai, kana Cikin sanyi tace. “Har gwara kaima Riyyam kaje kaga k’asar, kaje ka ga abunda ni idanuna suka kasa ganemin kaje ka ƙamshin ƙasarmu ka shaƙi iskar ƙarmu.” Idanunsa ya d’an lumshe kana cikin son bawa y’ar uwartasa k’arfin guiwa yace. “Insha Allah kema zakije Zaytoon, auren Hamma Ramadan na tashi, Mamy zata je kema kuma zakiji harma da Didi, nikam naji dadin zama cikin ahalina, nayi farinciki sosai Ina kuma fatan kasancewa dasu har abada.” Idanu Mammy ta d’an lumshe cikin kuma yanayin sanyi tace. “Insha Allah Riyyam komai zaiyi dai-dai, watarana komai zai wuce mubi komai ahankali.” Fuska Riyyam din ya d’an kwab’e, kana cikin salon shagwab’a yace. “Mamy wani irin ahankali tsawon shekaru fa muna zaune ahaka, ayanzu kuma gaba d’aya komai ya tabbata.” Gyara zama Mammyn tayi kana cikin kulawa tace. “Riyyam nima inaji ajikina cewar watarana zanje, zuciyata ta zak’u akan naje din, saidai bansan meye zuwan nawa zai haifar ba Riyyam, duk wani abu da kake tunani ya wuce nan, har yanzu akwai k’ullin da bai gama warwarewa ba, amma nasa araina cewa Insha Allah zanje watarana, saidai kuma akwai buk’atar muyita addu’a, saboda Allah ya sauk’ak’a mana duk wani tsanani.” Da “Ameen.” Duk suka amsa, kana daga nan kuma suka ci gaba da hirarsu. Ahaka rayuwa taci gaba, aduniyar Rayyern da kuma Jannart, babu wanda yaga d’an uwansa tun zuwansu Mascow’n, wanda ak’alla yau kwanansu shida suna neman na bakwai kenan. Ko yanzun kuwa Jannart dince ke zaune acikin falon, zaman nan tayi irin na tankwashe kafafu. Yayinda take sanye da wani pencil jeans pink colour, da kuma wani t-shirt sai jacket mai nauyi da ta d’aura akan shigar tata. Ahankali ta dan daga kanta sama, tare da kwantar da kannata ajikin kujera. Yanayin zaman da tayi dinne kuma yasa, gaba daya duk wani shati na halittar jikinta ya bayyana, more especially breast dinta, wanda ko bra bata saka ba, gashi kuma rigar sanyin nata ya Dan bud’e kad’an. Idan ka kalleta azahirance zakayi tunanin cewar bacci ne ya d’auketa ahaka, saidai kuma azahirin gaskiya bawai hakan bane, domin gaba daya tunaninta ya tafi ne izuwa Gida. Ayanzu tunanin halin da Dadynta dasu Abdull suke ciki take, domin tasan koma yaya basa cikin yanayi mai dadi, gashi kuma tunda tazo k’asar batayi waya da Abba Kabir dinta ba ko su Mamy da Ramadan batayi mgn dasuba gaba ɗaya kewarsu ya dabaibayeta. Ahankali ya turo k’ofar falon ya shigo, hannunsa rike da ledan restaurant da kuma suit d’insa. Shigowarsa cikin falon kuwa shiya saka shi sauk’e idanunsa akanta. D’an tsayawa yayi yana me kallonta, tun daga k’afafunta dake tankwashe, har zuwa kan lafaffen cikinta, da kuma kirjinta zuwa dogon wuyanta. Idanunsa ya d’an k’urawa soft neck din nata, wanda yake dauke da dan siririn chain, sosai wuyan nata ke da kyau ga wani layi layi, Ahankali ya kuma dawo da kallonsa ga kirjinta. Lokaci daya kuma cikin sauri ya janye, idanunsa daga kallonta. Ledan dake hannunsa ya ajiye, tare da ci gaba da takowa ya k’arasa shigowa cikin falon. Jannart kuwa jin alamun takunsa ne yasa ta saurin d’ago Kanta, karab kuwa Idanunsu suka sark’e acikin na juna. Wanda hakan yasa taji zuciyarta tayi wani irin bugawa, lokaci d’aya kuma taji wani irin rauni ya lullub’e zuciyarta. Ahankali tayi k’asa da kanta, tare da da hannu ta gyara zaman rigar sanyin ta. Cikin wata irin sanyin murya mai dauke da shagwab’a tace. “Sannu da dawowa.” Idanunsa ya d’an lumshe tare kuma da kawar da kansa, murya akasalance da kuma gajiya yace. “Uhummm.” Yanayin yanda ya amsa da Uhummm dinne kuma ya sata lumshe ido, saboda hakanan taji yanayin nasa na kasala, ya tada mata da tsikar jiki. Ahankali Rayyern din ya soma tafiya, har yakai bakin k’ofarsa kuma saiya juyo, ya kalleta, wani abu yakeson ce mata, amma hakanan sai yaji bakinsa yayi nauyi kana shi kansa bai san me yake son ce matanba, hakan kuwa shiyasa kawai ya wuce daki. Jannart kuw najin alamun ya shige bedroom ne, yasa Itama ta tashi ta wuce nata dakin, yau ko abincin daren ma bata ci ba. Shikuwa Rayyern Bayan yayi wankane ya dawo falon, abinci yaci tare da komawa dakinsa ya kwanta. Washegari kuwa kamar yanda ya saba haka ya fita bayan ya ajiye mata breakfast. After 2weeks. Ahaka sukeyin rayuwarsu ita dashi, daga wannan ranan kuwa babu wanda ya sake Ganin d’an uwansa, saidai kullum yana ajiye mata breakfast da kuma dinner, da rana kuwa saidai ta ci ragowar breakfast. Gaba d’aya duk kad’aici ya dame ta, duk da ta saba da hakan amma yanzu batajin dadin hakan. Shikuwa Rayyern gaba daya yanzu ya zama busy, domin course din da sukeyi din ya fara nisawa, shi yasa always he’s busy. Daya dawo kuma ya gaji sosai, daga ya d’an tab’a system d’insa sai bacci. Yau din kuma tunda ya fita da safe baidawo ba, domin Koda suka tashi ataron nasu, still meeting ya shiga da wasu manyan Doctors na k’asar. Koda lokacin sallan magriba yayi, bayan yayi sallan meeting din ya sake komawa haka ma sallan Isha. Basune suka tashi a meeting dinba kuwa sai 1:00 pm. Agajiye yake sosai yau din, dan ko dak’yar ya iya biyawa ta restaurant ya saya abinci, da wasu chocolates d’insa, tun acikin mota kuwa yake cin chocolates din ahaka harya iso gida. Koda ya dawo gidan kusan 11 ake nema. Haka ya shigo cikin falon, yana mejin yanayinsa na d’an sanjawa, saboda yanzu Kwata-kwata baya ma shan maganinsa, especially now daya zama busy. Direct d’akinsa ya wuce, tare da sakarwa kansa ruwa. Itakuwa Jannart tana can cikin d’aki, duk yunwa ya isheta saboda duk yau bataci abinci ragowar breakfast din nata ba. Tafito falon nasu kuma bata ga komai ba, wannan dalilin yasa ta koma ta kwanta, saidai duk yanda taso bacci yaki daukanta. Ganin hakanne kuma yasa ta sha ruwa, tare da komawa ta kwanta, ahaka wani baccin wahala ya dauketa. Ab’angaren Rayyern kuwa yana fitowa daga wanka, kaya ya sakawa jikinsa, batare daya sake bin takan abincin daya kawo ba, ya haura saman gadonsa, bacci ne sosai a idanunsa, shiyasa yana kwanciya bacci ya d’aukesa. Washegari. Saturday. Bakamar sauran ranakun ba, kasancewar yau din weekend ne yasa, bai fito da wuri ba har sai 9:00pm. Ahankali ya bud’e k’ofar bedroom din ya fito, maida k’ofar yayi ahankali ya rufe. Ya juyo ya fuskanci cikin falon, idanunsa ya dan waro lokacin da suka suka sauk’a Akan...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* Abincin daya kawo jiya da daddaren, idanunsa ya d’an zubawa ledodin, wanda da dukkan alamu babu wanda ya tab’a su, Dan suna nan kamar yanda ya ajiye su. numfashi ya d’an fesar tare da soma takowa, ya k’araso tsakiyar falon, inda abincin ke ajiye. Isowarsa wajenne kuma ya sake tabbatar masa da cewar, tabbas babu alamun an tab’a ledodin. Bakinsa ya d’an tab’e tare kuma da komawa ya zauna, akan d’aya daga Cikin kujerun falon, idanunsa ya d’an lumshe Ahankali, dai-dai lokacin kuma daga can waje aka soma knocking kofar falon. Ahankali ya d’an bud’e idanunsa, tare da mik’ewa tsaye, saboda already dama yayi musu order’n breakfast, to yanzun ma yasan breakfast din nasu ne ya iso. K’arasawa yayi ya bud’e k’ofar tare, da karb’an ledodin breakfast din. Kana ya dawo ya zauna akan sofa. Duk da cewar baya wani jin yunwa sosai, amma hakan baisa shi kincin abincin ba, bud’e ledan yayi ya somaci, saidai bai wani ci sosai ba ya ture abincin gefe. Yanda yaji duk baya wani jin dadin cikinsa ne kuma, yasa shi mik’ewa ya koma d’aki, sachet din maganinsa ya d’auko, tare kuma da dawowa falon ya zauna. K’wayoyin maganin da sukayi saura ya zubawa ido, wanda kwata kwata basu wuce guda 16 ba, kasancewar akowacce rana mutum zaisha guda d’add’aya ne. To Yanzu dai way’anda suka rage masan, basu wuce na 2weeks ba, banda ma yayi wasa da shan maganin yasan da yanzu basu Kai haka yawa ba. B’alle maganin yayi ya saka abakinsa, tare da Korawa da ruwa marar sanyi. Bayan yasha maganin ne kuma ya mik’e tsaye, babban agogon Bangon dake sak’ale acikin d’akin ya kalla, wanda yake nuna masa 12:pm dai-dai kenan na rana. Ajiyar zuciya ya d’an sauk’e tare da d’aukar wayarsa, hadi da car key d’insa, domin duk da cewar yau din weekend ne, amma suna da test da zasuyi akan, yanda ake dashen k’oda, wanda kuma yau dinne firstly da zasu fara, gwaji akan abunda aka koya musu. Kaitsaye ya fice daga cikin falon, direct wajen da ya ajiye motarsa ya nufa, Ahankali ya d’aga kansa yana me Kallon yanayin garin, duk da kasancewar yanzun rana ne, amma sudai awajensu tamkar safiya ne, saboda gaba d’aya yanayin garin babu rana, sai wani irin sanyi mai ratsa cikin k’ashi da bargo, ga kuma dusan k’ank’ara da yake sauk’owa daga sama. Snow kawai tako ta ina. Yana shiga cikin motar kuwa yayi mata key, tare da cillata kan titi, kaitsaye ya nufi wani babban asibiti. *JSC MEDICINA CLINIC MASCOW,* domin acanne zasu yi karatun nasu na yau. Jin k’aran tashin motar ne, yasa ta bud’e Idanunta dake lumshe. Ahankali takai dubanta ga jikin window’n dakin nata, wani irin sassanyar numfashi ta fesar, tare kuma da d’an yunk’urawa ta tashi ta zauna, Allah ya sani tana matukar shiga takura, azaman da takeyi ita d’aya acikin gidan, tana buk’atar waya sosai, amma bata da yanda zatayi, saboda tasani layinta ba kudi, shi kuwa gaba d’aga ya shareta, akullum yanayin abu tamkar baisan da zamanta acikin gidan ba. Gashi tun da suka zo ko fita bata tab’a yi ba ko dan harabar gidan. D’an k’aramin tsuka taja, saboda gaba daya ta gaji da kwanciyar da takeyi. Ahankali ta sauk’o daga kan gadon, tare da zubo da k’afafunta k’asa. Kallon kanta tayi, saboda sanye take da wani dogon wando mai kauri, wanda ya kama jikinta sosai, sai kuma wani top long sleeve, shid’inma dai mai kauri ne sosai, still kuma sai wata riga jacket da ta d’aura akan shigar nata, kanta kuwa sanye yake da hulan sanyi. D’an kwab’e fuska tayi, domin duk da irin shigar da tayi din, bai hanata jin sanyin da akeyi ba, Sam har yanzu bata saba da sanyin garin ba. Wayarta dake kan bedside ta d’auka, sanin da tayi cewar Rayyern din ya fita ne, yasa kaitsaye ta nufo falon. Koda ta fito kuwa tv ta kunna, saidai gaba d’aya babu wasu channels, sai zallan na turawa, ba haka ta soba amma dole ta hakura, zama tayi tare da bud’e ledodin breakfast din da taga ya ajiye. Chinese dishes ne, da kuma African dishes, kamar dai yanda ya saba yi musu order akoda yaushe. Fuskarta ta d’an kwab’e tare kuma da turo d’an k’aramin bakinta gaba. Cikin shagwab’a tace. “Ni gaskiya I’m tired da way’annan foodies din, always abu d’aya ni nagaji, Nigerian dishes nakeson ci, me zanyi da Chinese dishes niba mai kananan idanu ba.” Ta k’are maganar cikin tura baki tamkar Rayyern din yana gabanta. Haka dai ta d’an tsakali abincin taci, domin kwata kwata bata iyacin chinese dishes din. Bayan ta kammala cin abincinne kuma, ta haye saman kujera ta kwanta. *Kano Nigeria* Abba da Mamy ne ke zaune, acikin katafaren falon nasu, inda Abban ke zaune akan sofa, Mamy kuwa na durk’ushe agabansa tana had’a masa coffee. Abban ne ya d’ago kansa ya kalli Mamyn, kana cikin kulawa yace. “Ni kuwa Ruƙayyah ya labarin y’arki Jannart, tunda suka tafi kun gaisa da ita kuwa?.” D’agowa Mamyn tayi ta kalli Abban, domin dama kamar ya Sosa mata inda yakeyi mata k’aik’ayine. Numfashi ta d’an fesar, cikin kuma rashin jin dadin abunda zata fadad’in tace. “A’a ba muyi waya da ita ba har yau, kwata-kwata bansan me yake damun Rayyern ba, domin duk sanda zamuyi waya dashi, Idan nace ya bawa Jannart din wayan, sai yace min baya gida, To amma kuma nasan bazaimin k’arya ba, saboda dama ba zamanne ya kaishi ba, kasan Rayyern da sabgogi.” Kai Abban ya jinjina, tare da gyara zamansa, cikin sanin halin Rayyern din yace. “Ni ai banma tambayesa itaba, saboda nasan dole wani uzurin zai kawo, amma yanzu ke kinyarda da uzurin da yake baki, na cewar ko yaushe baya gida? ai tunda yana da lokacin da zai iya dawowa gida yayi bacci yayi wonka ya sauya kaya, To yana da lokacin zama ya bata wayar ku gaisa, bansan Meyasa Rayyern yake haka ba, da gasken gaske na fahimci cewar, zama da Mace ne bazai iya ba, saboda baisa abun acikin zuciyarsa ba shiyasa, amma babu komai na zuba masa ido, awannan karon zanga iya gudun ruwansa a gari irin Mascow mai yanayi na musamman da kuma mace kamar Jannart da kuma keɓantaccen wuri zan bishi da ido inga iyakar yaudar da zuciyarsa ke masa na cewa zai iya rayuwa ba mace.” Ajiyar zuciya Mamy dake gefe ta sauk’e, cikin nazartar maganganun mijin nata kuma murmushi tayi tare da cewa. “Tabbas nima dai sau dayawa ina mamakin yanda yake cewa baya gida, amma da fari na yarda da maganganunsa, saboda kasan Rayyern bai cikayin k’arya ba, Dan banace baya k’arya ba kwata kwata arayuwarsa, saboda babu wani d’an Adam d’in da baya k’arya a dai wannan ƙarni namu, saidai na wani yafi na wani amman dan nasan karya ba dabiarsa bace, amma gaskiya nidai kam jikina yayi sanyi, kada fa Rayyern yaje ya ajiye y’ar mutane ne, kawai ya fita harkarta.” K’wafa Abban yayi tare da d’aukan kofin coffee din nasa, cikin yarda da hukuncin da zuciyarsa ke yanke masa yace. “Hmmmm zanyi magananinsa kuwa Idan har hakan ta kasance, saboda matarsa ce ko da ace bayasonta kuwa akwai, hakkinta da ya rataya awuyansa, amma ki barni dashi kawai.” Abban ya k’are maganan yana me Kai kofin bakinsa. Mamy kuwa shiru tayi, saboda tasan idan abun da tayi yakini gaskiya ne, to kuwa Rayyern bai kyauta ba. Ganin da tayi kuma Abban ya ci gaba da shan coffee dinne, yasa ta tashi ta wuce kitchine Dan k’arasa had’a abincin dare, domin bata son Ramadan ya dawo ya samu bata gama had’a abincin ba, kasancewar yanzu duk hankalinsa, ya koma kan hospital dinsu, tun safe Idan ya fita sai bayan magrib yake dawowa, hatta yau Weekend ma bai zauna ba. *Moscow.* Gaba d’aya cikin d’akin da suke gwaji din, ya d’auki shiru babu abunda kakeji kuwa, sai k’aran na’urori da kuma sanyin, AC dake tashi duk da sanyin dake garin kuwa, amma yanayin aikin da sukeyi din yana tsananin buk’atar sanyi. Yanayin test din nasu kuwa ya kasu kashi biyu ne, domin kanana daga cikin Doctors din suna gwada aikinne, akan robot ma’ana wasu halittun da aka kirkira ma tsakaita kuwa, akan halintun kananan dabbobi sukeyi nasu gwajin. Yayinda manya manyan Doctors din, da suka amsa sunansu masu experience ke gwada, aikin akan mutane majinyata way’anda, suke fama da lalurar kidney. Acikinsu kuwa harda Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mai-nasara, wanda ya bada gaba d’aya attension d’insa, akan wanda yakeyiwa aikin, agefensa kuwa Dr. Sulaiman ne da kuma Dr. Nick Michel, wanda shima Babban Dr. ne ak’asar France. Saidai duk da k’warewansa idanu ya zubawa, Rayyern alokacin da yake aikin dashen k‘odan. Saboda su iya nasu mik’o masa kayan aiki ne. Adai-dai lokacin da Rayyern ya kammala, dasa k’odan bayan ya d’inke cikin mutumin dake kwance, ne ya sauk’e wani irin nannauyar Ajiyar zuciya, tare kuma dasa hannu ya dafe saitin zuciyarsa. “Yah Rabbi” Ya k’ira sunan Allah abayyane, Cike da gamsuwa hadi da samun k’arfin guiwa, da yarda akan cewar Allah’n ne maiyi, shine kuma mai bada sa’a akoda yaushe shike rayawa ya kuma kashe. Kashe wutan theater room din da yake ciki yayi, da kansa kuma ya turo gadon da mutumin ke kwance har zuwa wani extra room, wanda acikinsa ne za’a jere way’anda akayiwa surgeryn, saboda a tabbatar da lafiyarsu. Kusan Atare Doctors din suka kammala aikin nasu. Yayinda zuciyoyinsu ke cike da alhinin, yanda way’anda sukayiwa aikin zasu tashi. Dukansu kuwa Fatansu shine, patients din su tashi lafiya batare da wata sabuwar matsala ba. Almost 1hour suna zaune cikin zullumi, saboda har yanzu babu d’aya daga cikin majinyatan da ya farka. Ak’a’idan aikin nasu kuwa, wanda patient d’insa ya fara farkawa batare kuma da wata matsala ba shine yazo first. Cikin sa’a kuwa Patient din Dr. Rayyern Muhammad Mainasara ne ya fara bud’e idanunsa. Inda kuma ya tashi garau batare da juyewan, brain ko haddasuwan wata matsalan ba, Dan Koda ya bud’e idanunsa acikin hayyacinsa yake sai yan kananun surutan da suke dole, bayan ƙaƙkanin lokaci kuma ya zama dai-dai. Wani irin farinciki na ya cika zuciyar Rayyern, lokaci d’aya kuma ya shiga godewa Allah, saboda yasan bayin kansa bane, kowacce Nasararsa daga Allah ne. Gaba daya Doctors din sun Taya Rayyern farinciki, tare kuma da mamakin k’warewarsa, musamman Envigelators da suka kasance consultant's ne, saboda basu tab’a tunanin wani Daga cikin Doctors din zai k’ware da sauri akan abun har haka ba, musamman ma shi da yake d’an Nigeria, basu tab’a tunanin shi zaiyyi wining ba. Domin faruwar hakan alamace dake, nuna musu babban nasararsa, shine kuma zai karb’i award na ban girma, tare kuma da certificate din da zai nunawa duniya, cewar shi babban likita ne, amintacce kuma yardajje akowacce k’asa. Tabbas Rayyern yaji dadin hakan azuciyarsa, domin ko babu komai zai kankaro mutumcin k’asar sa. Alhamdulillah Sauran Patients dinma, da akayiwa operations din sun bud’e idanunsu, cikin sa’a kuwa kowanne da hayyacinsa ya dawo hakama nasu Dr Sadiq da sukayi gwajin su kan ƙananun dabbobi suma na Dr Sadiq ya tashi lfy bisa alamu gaba zai taka matakin da Rayyern ya taka a yau. Sosai Doctors din sukayi kokari, harma way’anda suka gwada nasu akan mutum mutumi. 3:00 pm Dai-dai suka kammala, duk wani abunda zasuyi, Ganin garin nata k’ara gumewa da snow ne kuma, yasa duk suka watse, kaitsaye Rayyern ya nufo gida. Saidai kuma kafun ya k’araso saida ya tsaya, amasallaci yayi Sallan La’asar, kana ya biya Halal restaurant yayi musu takeaway, na Arab dishes kafun ya nufo gidan kaitsaye. Gaba d’aya yau din jin zuciyarsa yake wasai, badon komai ba kuwa saidan wannan nasarar daya samu. Shigowa cikin falon yayi, tare da neman waje ya zauna, bayan ya zare jacket din dake jikinsa, kasancewar duk ta b’aci da dusan k’ank’ara dake dan sauka. Kallon d’an table din dake cikin falon yayi, rashin Ganin ledodin daya bari awajen ne kuma, yasa shi gane cewar Jannart din ta fito, domin ta hakanne kawai yake gane fitowarta, ko rashin fitowarta, kasancewar Idan ta fito takan kwashe ledodin takai kitchine. Ledan daya shigo dashi din, ya d’auko tare da d’aukan chicken kebab ya soma ci, bai wani ci sosai ba ya ajiye, sai kuma pizza da drinks din daya d’ansha. Bayan ya kammala ne kuma kaitsaye ya wuce bedroom d’insa, saboda yana so ya d’an watsa ruwa. Koda ya shiga bedroom din kayan jikinsa ya rage, tare da fad’awa bedroom ya sakarwa kansa ruwa. Bayan ya fito awankanne kuma ya shirya, kansa cikin wasu Sabin riga da wando, tare da d’aura wata jibgegiyar rigar sanyi akai. Still kuma car key d’insa ya d’auka, direct ya fice daga Cikin gidan. Daga gidannasa kuwa kaitsaye wani babban shagon saida kaya ya nufa. Mall Yevropeyskiy ya wuce kai tsaye dan yafi kusa da inda yake. kayan sawa da kuma sweaters Chocolate's masu yawan gaske ya saya. Har ya juya zai tafi ne kuma, idanunsa suka sauk’a akan wasu, womenswears masu azabar kyau, wanda dukansu kaya ne da zasu tare sanyi. Domin irin jibga jingan rigunan nanne da y’an k’asar suke sawa. K’arasawa wajen clothes din yayi, tare kuma dasa hannunsa ya zaro wasu manyan jacket masu kyau, guda biyu ya ciro jacket din, sai kuma wasu wanduna masu kyau, way’anda ya ibosu sama da guda biyar haka nan yake kallonsu yana murmushin, a hankali ya lumshe idanunsa da alamun yana so tuno wani abune. Zuba su yayi acikin basket din dake hannunsa, kaitsaye kuma ya nufi wajen biyan kudi. Koda akayi masa bill bai damu da yawan kudin ba, haka ya mik’a musu atm card d’insa suka cire. Daga mall din kuwa, kaitsaye wajen sport ya nufa, saboda yana son dan motsa kafafunsa. Acan gida kuwa Jannart tunda ta k’ule d’aki bata sake fitowa ba, ko da kwanciyar ma ya isheta bacci ne ya d’auketa, ba ita ta tashi ba kuwa sai dab Sallan Magriba, bayan tayi Sallah ne kuma, ta d’auko wani book dinta, ta soma karantawa. Tana nan azaune har aka kira Sallah’n Isha, tana idar da Sallan kuwa ta haye kan gado, saboda sanyin garin ya sake yawaita. Rayyern kuwa tunda ya fita bai dawo ba sai yanzun. Ahankali ya bud’e murfin motar ya fito, tare da Kwaso manya manyan ledodin kayan daya saya, kaitsaye ya nufi cikin gidan. Yana shiga cikin falon kuwa, idanunsa suka sauk’a akan, ledan abincin daya sayo d’azun, babu alaman an tab’asa. Kauda kansa gefe yayi, for the first time kuma kenan daya d’aga, idanunsa ya kalli kofar dakin nata haka nan yaji kamar ba dadi. Bakinsa ya d’an tab’e kana kaitsaye ya wuce dakinsa. Yana shiga ya dire ledodin dake hannunsa, tare da wucewa toilet yayi wanka, bayan ya fito ne kuma ya shirya kansa, cikin wasu kayan bacci masu nauyi. Hayewa saman gadonsa yayi, tare da kunna laptop d’insa, ya soma receiving sakonnin da ake turo masa, kaitsaye sakon maganer’n Companynsa ya fara dubawa, inda yake shaida masa yanda abubuwan companyn suke tafiya, da kuma yanda manyan y’an kasuwa, ke zuba hannun jari acikin companyn, komai dai yana tafiya normal. Domin Koda ya duba details na companyn, ya ga abun na tafiya akan dai-dai. Iya sakon da yasan suna da muhimmanci yayi replying, sauran sak’onnin kuwa ko duba su, baiyi ba ya kashe laptop din nasa. Idanunsa ya d’an lumshe, dai-dai lokacin kuwa wayarsa dake gefe ta soma k’ara. Ganin sunan Ramadan na yawo akan screen, din wayar ne kuma ya sashi d’agawa, tare da kara wayar akan kunnensa. “Good Evening Hamma Rayyern, I hope you’re okay.” Daga can b’angaren Ramadan din ya tambaya. Idanunsa ya d’an lumshe tare kuma da gyara kwanciyarsa, Cikin kulawa yace. “I’m Okay Ramadan, you? Ina Mamy da Abba?” Murmushi Ramadan yayi tare da cewa. “Same to you Hamma, Mamy da Abba kuma suna lafiya, Ina Aunty Jannart?” Idanunsa ya d’an lumshe, kana cikin yin kasa da murya yace. “Tayi bacci.” Kai Ramadan ya jinjina, Jin kamar Hamman nasa agajiye yake ne kuma, yasa shi danne dariyarsa, domin shi wani tunani na daban zuciyarsa ta basa. “Okay Hamma gud night, but please ka gaishemin da Aunty Jannart Idan ta tashi.” “To.” Rayyern din ya fad’a agajarce, domin bayason Ramadan ya sake yi masa wata tambayar, daga haka sukayi sallama. Ahankali ya zare wayar daga kan kunnensa, tare da mik’ewa tsaye, ya k’arasa gaban fridge din dake cikin dakin. Koda ya bud’e fridge din dan siririn tsaki yaja, saboda ganin da yayi babu ruwa aciki. Gashi kuma yana buk’atar ruwa, saboda tunowa da yayi baisha maganinsa ba. Kaitsaye ya nufi kofar fita daga cikin d’akin. Dai-dai lokacin kuwa Jannart, da fitowarta daga, d’akinta kenan ta nufi kitchine, saboda Itama ruwan take da buk’ata. Saidai kuma ganin duhu da tayi afalonne yasa ta, d’an tsayawa tare da soma laluben inda makunnin wutan falon yake. Dai-dai lokacin kuwa Rayyern din ya fito, ko kad’an kuwa duhun bai tsorata shi ba, kasancewar yasan kan gidan shiyasa, baya wani buk’atar haske kaitsaye, ya nufi kitchine din. Dai-dai ya kawo tsakiyar falon ne kuma, itama Jannart din ta iso wajen, wanda Jin motsin mutum da tayi, ya saka duk ta tsorita, juyowan da zatayi ne kuma sukayi karo, inda take kafad’ansa ya bugi hab’arta. Wani irin k’ara ta saka tare da saurin, sanya hannayenta ta kama hab’ar nata. Rayyern kuwa d’an ware idanunsa yayi, saboda bai tab’a kawowa aransa cewar tana cikin falon ba. Jin yanda tayi k’ara ne kuma yasa shi, matsawa cikin sauri ya kunna, wani dan blue din hasken wuta dake cikin falon. Idanunsa ya sauk’e akanta, wanda har yanzu tana rik’e da hab’ar nata, ta kuma rumtse Idanunta, da alama ya bugeta sosai. Ahankali ya soma k’arewa shigar dake jikinta kallo, wata doguwar riga ce mai kauri, sai kuma hulan sanyin dake kanta, Yayinda dogon gashin kanta ya sauk’o kan kafad’unta. Duk da cewar hasken daya kunna din, bayi da karfi sosai, amma hakan bai hanashi kallon yanda fuskarta, tayi fayau ba, ga kuma shatin nipples dinta da suka bayyana, kasancewar gaban rigar nata akwai tsagu ne, kuma yasa yake iya ganin tsakiyan kirjinta, ma’ana tsakiyan breast dinta. Idanunsa ya mayar kan fuskarta, tare da soma takowa ahankali ya shiga matsowa inda take. Dai-dai yazo kusa da ita ne kuma ya tsaya cak, kyawawan hannayenta ya kalla, akaron farko a iya tsawon rayuwarsu, ya sake matsowa kusa da ita sosai, har hakan ya bawa hucin nufashinsa dama sauk’a akan kirjinta. “Meye?” Ya fad’a da wata irin husky voice, din dake bayyana baccin da yakeji. Jannart kuwa dake tsaye, Jin muryarsa da tayi akusa da ita ne, yasa ta saurin bud’e Idanunta da suka cika da k’walla, ta sauk’esu akansa. Shek’in ruwan hawayen da idanun nata keyi ne, ya sashi jefa nasa idanun acikin nata, still cikin wata irin muryar daya kusan sata rud’ewa yace. “Meye? Kinada damuwa ne? Me kikeso, uhummmm tell meeee.” Yaja ƙarshen mgnar cikin kasalalliyar murya a tausashe Hawayen dake cikin idanun nata ne suka gangaro, lokaci d’aya kuma tayi k’asa da kanta, tare da had’e yatsun hannunta waje d’aya. Shi kuwa Rayyern a hankali ya m...! By *GARKUWAR FULANI* Motsa kafafunshi ya danyi baya kaɗan domin ji da yayi bugun zuciyarsa na tsananta. “Ruwa zan sha.” Ta fad’a cikin wata muryar shagwab’a. Idanunsa ya d’an lumshe saboda wani fitinannen, kamshinta daya bugi hancinsa. D’an matsawa gefe yayi, batare kuma daya ce mata komai ba, ya rab’a ta gefenta, wanda har hakan yasa jikinsa d’an gogan nata jikin, kaitsaye kitchine din ya wuce. Yana shiga kuwa ya bud’e murfin fridge, goran ruwa guda biyu ya d’auko, kana ya dawo cikin falon, Tana nan tsaye ayanda ya barta, saidai ta kuma rik’e hab’arta. K’arasowa wajen nata yayi, tare da mik’o mata goran ruwan, cikin silent voice yace. “Take it, then go to sleep now, ko na jimiki ciwo ne?” Yanayin yanda yayi maganan nasa ne cikin tauyawa da tausasawa, yasa duk taji tsikar jikinta na mimmik’ewa, Ahankali ta girgiza masa Kai, kana cikin sanyin murya tace. “Zafi nakeji.” Ta k’are maganar tana me nuna masa gefen lips dinta, da ya d’anyi ja. Idanunsa ya d’an tsurawa Lips din nata, saboda yanda yaga Suna shek’i, d’an kawar da idanun nasa kuma yayi Ahankali, kana cikin sanyi yace. “Babu ciwo awajen, zuwa anjima zai daina zafi sannu ko sorry ban san dake a wurin bane.” Yayi maganan yana me Kallon wuyanta. Ita kuwa Jannart jin abunda ya fad’ane ya sata karb’an bottle water’n, da yake mik’o mata tare da juyawa, cikin sanyi ta nufi bedroom dinta. Da idanunsa ya bita, har saida ya ga ta shiga cikin bedroom dinta, kafun ya juya shima ya nufi nasa bedroom din. Yana shiga ya sawa kofar key, maganinsa ya b’alla yasha, kana ya koma ya kwanta. Koda ya lumshe idanunsa still k’amshin turaren nata yakeji, acikin hancinsa, dan gyara kwanciyarsa yayi, batare kuma daya baya wani tunani daman shigowa, cikin kwakwalwarsa ba bacci ya d’aukesa. Haka itama Jannart tana shan ruwan, kwanciya tayi cikin mintuna kad’an kuwa bacci ya dauketa. Acan b’angaren Ramadan kuwa Koda suka gama waya, da Hamman nasa Whatsapp dinsa ya shiga, Ganin Riyyam da yayi a online ne, kuma yasa suka fara chat, ananne kuma ya turawa Riyyam din numbern Rayyern, Wacce yake amfani da ita anan Mascow din. Washegari. Yau ya kama Sunday, tunda Rayyern ya bar gidan kuwa bai dawo ba, domin can cikin garin ya shiga, Saboda akwai wasu Frnd’s d’insa da sukayi karatu tare, yaje sun danyi wani taro. Jannart kuwa yauma ad’aki ta wuni, saboda duk kwana biyun da ciwon Mara take wuni shiyasa fitan ma, bai wani dameta ba duda bata jin hakan don al'adarta zata zo tayi mmkin hakan daya fara mata yanzu. *** After five days ago. Ahaka sukeyin rayuwarsu ta yau da kullum, komai na tafiyawa Rayyern yanda yake so, saidai zuwa yanzu gaba daya abubuwa sunyi masa yawa. Haka ma Ab’angaren Jannart rayuwarta take ita d’aya, tun daga daren ranar kuwa bata sake saka Rayyern din a Idanunta ba. Iyaka ya ajiye mata abinci tazo taci. Da hakanne kuma kowannensu yake sanin, lafiyar d’an uwansa ta haka suke sanin zaman juna. Acan gida Nigeria kuwa, abubuwa duk suna tafiya yanda ya kamata, musamman a company babu wani mishkilan da ake samu dan Rayyern yana aikinsa da kyau ta yanar gizo-gizo kana ga amintattun ma'aikata, haka asibitin ma Ramadan yana iyaka kokarinsa sosai. Ko yanzu dawowansu daga masallaci kenan, shida Abban nasa. Bayan sun shigo cikin falon ne kuma, Ramadan din ya nufi sama. “Ramadan.” Abba ya k’ira sunansa. Jin kiran Abban ne kuma yasa Ramadan juyowa, tare da dawowa ya zauna acikin falon. Kallonsa Abban yayi kana Cikin sakin fuska yace. “Karna manta ban Gaya maka ba, dazu iyayen Rayhanna sun kirani, sun kuma shaidamin cewar, sun baka auren yarsu, kamar yanda muka buk’ata, sannan kuma sun bamu lokaci, amma Idan son samu ne ayi bikin kafun watan Ramadan yazo.” Idanu Ramadan ya dago ya kalli Abban nasa, cikin tsananin jin dadi da farinciki yace. “Alhamdulillah Allah Nagode ma.” Yayi maganar cikin manta cewar, agaban Mamy da kuma Abban yake. Mamy dake gefe kuwa murmushi tayi, saboda ta sani dama Ramadan din yana son aure. Ramadan kuwa cikin zumudi ya kalli Abban nasa, tare da cewa. “To Abba yanzu yaushe za’akai kudin sa rana da kayan lefe?” Kallonsa Abban yayi, baice komai ba saidai aransa yana mamakin, yanda Ramadan din ke tsananin son Aure. Ramadan kuwa Ganin irin Kallon da, Abban keyi masa ne ya sashi mikewa da sauri, cikin kunya ya haura sama. Ganin hakanne kuma yasa Abba yin dariya, kana ya mik’e ya wuce part d’insa, inda yabar Mamyn zaune itama tana dariya. Tana nan zaune kuwa Ramadan din ya sauko, cikin shirinsa tsab, inda yayi kyau acikin riga da wandon jumpern dake jikinsa. Kallonsa Mamy tayi, gaba daya farincikinsa abayyane yake, fuskarta dauke da murmushi tace. “To yau kuma sai ina?” Murmushi yayi, tare da Dan matsowa cikin yin kasa da murya yace. “Ayyah Mamy am zanje gidansu Swe....” saurin gimtse bakinsa yayi, saboda ya kusa yin b’aran b’arama. Mamy kuwa dariya tayi saboda Sarai, ta fahimci abunda yake nufi. Kanta kawai ta girgiza, shikuwa cikin sauri ya juya ya nufi waje. Yana shiga mota Ari ya bud’e masa gate, kaitsaye ya cilla hancin motar tasa waje, direct kuwa gidansu Rayhannan sa ya nufa, yana mejin wani irin shauk’i acikin zuciyarsa. Koda ya isa gidan nasu tarba na mutumci ya samu daga wajen mahaifiyar Rayhannan, bayan Rayhannan ta fito ne kuma ya tsura mata idanu, baya ko k’yaftawa, kasancewar ta mai kunya ne kuma yasa ta sadda kanta k’asa. Asanyaye tace. “Please ka daina kallona hakanan.” Murmushi yayi tare da gyara zamansa, cikin jin dadi yace. “Tayaya zaki hana mutun kallon Matarsa? Ke dinfa yanzu gab kike da zama tawa.” Murmushi tayi tare dasa hannu ta rufe fuskarta. Haka dai suka sha hirarsu kafun daga bisani yayi mata sallama ya tafi. Daga gidansu Rayhannan kuwa gida ya dawo. Yana zuwa kuwa ya samu Baba Maud’o zaune abakin gate. Da sauri ya k’araso wajen Baba Maud’on, cikin sakin fuska da dokin da har yanzu bai gama sake shiba yace. “Baba Maud’o an bani Rayhanna, d’azun Abba yake fadamin.” Murmushi Baba Maud’o yayi tare kuma da Kallon Rayyern din, jikin taya shi murna yace. “K’warai kuwa Ramadan nasani, Abbanku ya fad’amin na tayaka murna sosai.” Murmushi mai kama da Dariya Ramadan din yayi, tare da juyowa ya fuskanci Baba Maud’o, kana ransa asake yace. “Baba Maud’o na kasa b’oye farinciki na, hankalina ya kwanta, yanzu bani da wani sauran fargaba, kana min addu’a please Baba Maud’o, Allah yasa albarka acikin had’innan.” Murmushi Baba Maud’o yayi wanda har saida sautin ta, ya fito fili cikin sakin fuska yace. “Insha Allah Ramadan, addu’a kuma kullum inayinta, Allah yasa matarka ce ya kuma kawar da duk wani fitina.” “Ameen Ameen.” Ramadan din ya amsa, tare da mikewa kaitsaye ya nufi cikin gidan nasu, kasancewar dare yayi kuma bacci yakeji. Washegari. *Mascow* Ahankali yake driving motar da yanayinsa, dake bayyana tsananin gajiyar da yake d’auke da ita da yunwa. Kaitsaye gida ya nufa, dai-dai ya hau wani titi ne kuma, wayarsa dake gefe ta soma kara alamun shigowar kira, share wayar yayi, kamar bazai d’aga ba kuma sai ya d’auki wayar, Ganin sunan Abbansa ne kuma ya sashi d’aga wayar da sauri. Tare dayin Sallama. Daga can b’angaren Abba ya amsa. Shikuwa Rayyern din cikin sanyi yace. “Abba yasu Mamy da Baba Maud’o.” Abba dake zaune afalo gyara zama yayi, tare da cewa. “Duk Suna lafiya, Mamynka tace agaisheka, ya Jannart take?” sake gyara zaman wayar akan kunnensa yayi, kana cikin nutsuwa yace. “Lafiyanta Qalau.” Kai Abban ya jinjina tare da cewa. “Masha Allah To bata wayan mugaisa.” Jin abunda Abban ya fad’ane kuma yasa shi, danna Horn din motarsa, cikin dan ladabtar da murya yace. “Abba bana gida, amma yanzu nake kokarin komawa.” Daga can b’angaren kuwa jin Karan Horn din mota ne, yasa Abban yarda da abunda Rayyern din yace, cikin jaddadawa yace. “Shikenan babu damuwa, Idan ka koma saika had’ani da ita.” “To Abba Allah Yasa kada na manta.” Jin abunda Rayyern din ya fad’ane kuma, yasa Abban yin shiru, Cikin d’an yanayin bacin rai yace. “Rayyern!” Da sauri ya amsa da “Na’am Abba.” domin jin yadda Abban ya kirashi ba wasa “Rayyyern!!” Abban ya kuma kiranshi a dake. “Na’am Abba.” Still Rayyern din ya sake amsawa cikin fargaban umarnin da za'a bashi ko fada Abban kuwa ransa ab’ace yace. “Rayyern ni kake cewa, Allah yasa kada ka manta hadani da matarka?”. Da sauri ya jujjuya kansa tamkar yana gaban Abban. Shi kuwa Abba cikin dakile murya yaci gaba da cewa. “Bansan Wacce irin rayuwa kakeso kayi da yarinyar nan ba, Wacce irin rayuwace haka Rayyern, Jannart matarka ce fa, wallahi wallahi Allah saiya tambayeka, akan hakkinta, baka kyautawa Rayuwarta Rayyern, akan ka afarayin aiki da kasuwanci da karatune? ko kaine kawai ma’aikaci a duka duniyar nan? Meye ka d’auki kanka da bazaka kula da matarka ba? kasani ko yau ka mutu Allah zai kama ka, da rashin sauke nauyinta dake kanka, kuma kasani ban baka ita ka tafi da ita don kayi ta wofantar da ita ba, tayaya zakana irin wannan sakacin, kullum Kai baka gida, baka da lokacinta kenan?”. Lips d’insa ya d’an taune, cikin sanyin murya yace. “Abba kayi hakuri...” “Nayi hakuri dame Rayyern?”. Cikin girmamawa yace. “Abba kayi haƙuri akan komai ma na tuba”. Cikin fada Abban yace. “Bani zaka bawa hakuri ba kasan Wacce zaka bawa hakuri, yarinya tana zaune ak’ark’ashinka amma baka San abunda ya dace ba, tunda ta tafi batayi waya da kowa ba, ka kulleta awaje daya, sannan yanzu Ina maka magana, kana cewa wai Allah yasa kada ka manta, shikenan yayi maka kyau Allah yasa ka manta ɗin!!!”. Abban ya fadi maganan atsawace, kuma cikin fushi lokaci daya kuma ya katse kiran. Da sauri Rayyern yabi wayar da kallo, lokaci daya kuma yaji duk zuciyarsa babu dadi, ajiye wayar agefensa yayi, domin dai-dai lokacin ya iso gida. Yana gama dai-dai-ta parking, ya bud’e murfin motar ya fito. Hannunsa rik’e da waya da kuma, ledodin takeaway din da yayi musu ya nufi cikin falon gidan. Yana shiga kuwa ya zauna akan daya daga cikin kujerun falon. Wayarsa ya dauka ya sake dialing numbern Abban. Har saida wayan ta kusa katsewa kuwa, kafun Abban ya d’auka. Jin Abban ya d’auki wayarne kuma yasashi, kwantar da murya cikin sanyi yace. “Dan Allah Abba kayi hakuri, zanyi yanda kake buk’ata.” Daga can b’angaren Abba azafafe yace. “Hakurin me kake bani ne Rayyern?.” Rayyern din kuwa sanin halin Abban nasu, Idan har yayi fushi ne yasa shi, sake yin k’asa da murya cikin tausasa harshe yace. “Naji Abba kayi hakuri Dan Allah! In sha Allah zan kiyaye zanyi yadda kukeso”. Idanunta ta bud’e da sauri, saboda jin muryarsa da tayi, da dukkan alama kuma tasan waya yakeyi. Saurin tashi daga kwancen da take tayi, tare da Kai dubanta ga kofar dakin nata. Duk yau zaman gidan bayayi mata dadi, saboda kadaici, ga kuma wani irin masifaffen kewa daya cika zuciyarta, tana matuk’ar son tayi magana da Abba Kabir dinta, wannan dalilin yasa ta yanke cewar, Idan ya shigo yau din zata rok’esa aron waya. Da sauri ta zuro da k’afafunta k’asa, batare kuma da ta damu da shigar riga da wandon dake jikinta ba, kaitsaye ta nufi falon, kanta sanye da hulan sanyi, sai kuma wani bedroom shoe mai kyau. Riga da wandon dake jikin nata kuwa, bak’aramin bayyana shape dinta sukayi ba, duk da cewar Suna da kauri, amma sunyi mata kyau sosai, Dan saita fito kamar irin y’an matan turawa dinnan, domin saboda tsabar zaman waje d’aya, har wani yellow da ja skin dinta yayi tsabar fari. Ahankali ta bud’e kofar dakin ta fito. Tana fitowa kuwa yana sauke idanunsa akanta. Saurin yin kasa da kanta tayi, tare da karasowa cikin falon. Shikuwa tun fitowarta ya kasa d’auke idanunsa, daga kallonta saidai fuskarnan tasa babu alaman Murmushi. Ahankali ta zauna akan carpet, tare da nannad’e k’afafunta. Rayyern din kuwa Ganin ta zauna ak’asan san ne, yasa shi gyara zamansa, tare da kwantar da murya cikin ladabi yace. “Abba gatanan na shigo cikin gidan.” Yana gama fadin hakan ya mik’a mata wayan. Ai kuwa kaman jira take har hannayenta, na rawa wajen amsar wayar. Tana karawa akan kunnenta, tayi Sallama. Abban ne ya amsa mata, cikin kulawa da kuma sakin rai yace. “Jannart ya kike ya gida, fatan komai da komai lafiya.” Ajiyar zuciya ta sauke cikin tsananin jin dadi, tace. “Lafiya k’alau Abba yasu Mamy, Ramadan da Baba Maud’o.” “Duk Suna lafiya, gama Mamyn naku anan kusa bari na bata.” Cikin jin dadi Jannart din ta jinjina kai, Jin Mamy ta karb’i wayanne kuma yasa ta karyar da wuya, cikin muryar shagwab’a tace. “Ina wuni Mamy.” “Lafiya kalau Jannart dinmu, wallahi munyi kewarki sosai, fatan dai kina nan lafiya.” Mamyn ta tambayeta cike da kulawa, hadi kuma dajin dadin samun Jannart din. “Nima nayi kewarku sosai Mamy, nayi kewarku sosai da sosai garin ba dadi sam Mamy, Ina Ramadan?” “Ramadan yana can wajen aiki, kullum saiya tambayeki.” Mamyn ta fad’a tana nazartar kalmar Garin ba dadi sam da Jannart ɗin ta fadi, shadar zaman doya da manja sukeyi kenan. Jannart kuwa Kai ta kwantar kana cikin sanyi, tace. “Ayya Mamy kice ina gaishe sa, Idan kunyi waya da Riyyam nsra ma kice ina gaishesa.” “To Jannart Insha Allah zasuji, amma Ina dai babu wata matsala kam?” Kai Jannart din ta d’an sunkuyar, cikin tausasa murya tace. “Eh Mamy babu komai.” “Masha Allah haka akeso ai, amma dai kina kulawa da sanyi, Dan naji ance sanyin garin daban yake dana kowacce k’asa.” “To Mamy.” Jannart din ta amsa, daga hakane kuma sukayi sallama da Mamyn, sosai Jannart taji dadin wayar da sukeyin, musamman taji zuciyarta tayi sanyi. Acikin kaso 50 na damuwarta duka sun kau, dama matsalarta kewa ne kawai. Ahankali ta zare wayar akan kunnenta, tare da mik’o masa. Idanunsa dake alumshe ya bud’e tare kuma dasa hannu ya karb’i wayar. Itakuwa Jannart maida kanta k’asa tayi, tare da sauke idanunta akan yatsun k’afarsa, wanda taga yana d’an motsa su Ahankali. Idanu tad’an zubawa yatsun nasa, bakinta kuwa Ahankali yake motsi da alama, wani abu take son fad’a. Rayyern dake zaune asamanta kuwa, Akasalance ya Kai dubansa gareta, karab kuwa idanunsa suka sauk’a akan saman kirjinta, kasancewar rigar da ta saka din mai d’an fad’in wuya ne, shi yasa saman kyawawan breast dinta suka bayyana. Janye idanunsa gefe yayi, tare da maida kansa ya kwantar ajikin kujera. Itakuwa Jannart d’agowa tayi ta kalleshi, Ahankali ta d’an had’e hannayenta waje d’aya. Cikin daddad’an murya da kuma sanyin yanayi, mai kama da rok’o tace. “Ummmm... Dan Allah kakiramin Abbana!!!” Ta k’are maganan cikin seizing voice, lokaci daya kuma Idanunta suka kawo ruwa. Yanayin yanda yaji sauti da Amon muryar nata ne, kuma ya saka shi bud’e idanunsa, tare da Kallon cute face dinta. Ahankali ya mik’o mata wayar, ba tare kuma daya ce komai ba, ya maida kansa. Itakuwa Jannart cikin jin dadi ta mik’e tsaye, da wayartasa ahannunta kaitsaye ta nufi dakinta. Tana shiga kuwa tayi dialing numbern Abba Kabir. Cikin sa’a kuwa bugu biyu wayar ta shiga. Rayyern kuwa Ganin ta shiga daki ne, ya sashi tashi shima ya wuce nasa d’akin, bayan yayi al'wala ne kuma ya wuce masallaci. Jannart Kuwa tanajin Abba Kabir ya d’aga kiran, ta kara wayar akan kunnenta, lokaci daya taji tamkar zatayi kuka, cike da matsanancin kewa, batare da ta iya amsa sallaman da yayi mata ba tace. “Nayi kewarka sosai Abbana.” Daga can b’angaren Abba Kabir kuwa, Jin muryar Jannart d’insa ya sashi lumshe ido, shima cike da tsananin kewa hadi da jin dadin, kiransa da tayi yace. “Muma haka Jannart dina, munyi kewarki sosai, ya Mascow din, fatan duk kuma nan lafiya.” “Lafiya K’alau Abbana, yasu Aunty Dijat dasu Hafeez, Allah nayi kewarsu sosai, har ma da Daddy na.” Ta kare maganan cikin shagwab’a. “Duk suna nan lafiya Jannart, suma kuma sunyi kewarki, Ina Rayyern din?” Abba Kabir din ya tambaya, Dan waigawa bayanta tayi, kamar Wacce takesa ran ganinsa sai kuma tace. “Yana lafiya Abba.” Kai Abba Kabir din ya jinjina, cike da jin dadin jin muryoyin juna, haka suka sha hirarsu, bayan sun kammala wayar ne kuma ta tashi tayi Sallah. Shikuwa Rayyern bashi ya dawo gidan ba, saida yayi sallan Isha, Koda ya shigo cikin falon, zama yayi akan sofa tare da d’aukan, abincin daya shigo dashi ya danci kad’an. Bayan ya kammala cin abincinne kuma ya mik’e tsaye, direct dakinsa ya wuce, yana shiga ya soma rage kayan dake jikinsa. Wani fari kal din towel ya d’aura akan waist d’insa, tare da nufar toilet kaitsaye. Duk da cewar yana jin gajiya sosai ajikinsa, amma hakan bai hanashi yin wanka anutse ba, yana fitowa daga wankan direct gaban dressing mirror d’insa ya nufa. Wani d’an k’aramin towel ya d’auka, tare da soma goge jikinsa dake jik’e da ruwa, sosai gargasan jikin nasa suka kwanta lub, ga wani hasken fatarsa daya sake bayyana. Body lotion kawai ya shafa ajikin nasa, sai kuma turarensa mai dadin kamshi, bayan ya gama shafa mai dinne kuma, ya saka wani wandon boxer ajikinsa. Duk da sanyin da ake yi kuwa, haka ya nufi kan gadonsa ya kwanta, batare da ya saka riga ko rufe kyakkyawar surar jikinsa ba. Kwanciyar rub da ciki yayi tare da jawo laptop dinsa, ya soma dannawa. Acan b’angaren Jannart kuwa, Koda ta idar da sallan nata, kwanciya tayi akan gado, zuciyarta cike da nishadi, saboda duk wani damuwan dake zuciyarta ya kau, yau tayi waya da Abbanta da kuma su Mamy, taji komai yayi mata wasai. Gyara kwanciyarta tayi, juyawan da zatayi ne kuma Idanunta suka sauk’a, akan wayar Rayyern da ta ajiye akan bedside drawer dinta wayar na kawo haske alamun kira. Da sauri ta d’an dafe goshinta, saboda ita gaba daya ma ta manta da batun wayar. Sanin da tayi cewar zai buk’aci wayarne, kuma yasa ta tashi daga kwancen, wasu takalman ta saka tare da miƙa hannu zata jawo wayar. Garin hakane ta amsa kiran. Juyo fuskar wayar tayi da niyar taga wake kira sai taga ashema ta amsa kiran. Sabon number ne, da sauri ta kalli rubutun dake ƙasan number Ethiopia ta faɗa cikin nazari, alamun daga can kiran yake. Kiran na gab da sinkewa ta amsa da addu'ar ko Riyyam-nsra ne, Da sauri ta kara wayar a kunne jin muryar Riyyam-nsra yana cewa. “Asssalamu alaikum, Hamma Rayyern”. Cikin sakin fuska da jin daɗin tace. “Wa alaikassalam Riyyim”. “Lahh My Aunty”. Riyyam-nsra ya faɗi cikin jin daɗi da so da mutuntaka. “Na'am Riyyam-nsra yasu Mammy da Zaytoon.” “Duk suna lfy, mu Aunty nayi kewarku, kullum ina son in kiraku bani da number ku Hamma Radaman ɗan wulaƙanci sai yau ya turo min”. Hanyar fita ta nufa tare da cewa. “Allah sarki autan Mammy i miss u so much wlh”. Cikin jin daɗi yace. “wlh na fiku kewa gaba ɗaya yanzu Ethiopia ta daina min daɗi ma yaseen”. Ya ƙare mgnar yana shiga falon Mammynsa. Ita kuwa Jannart murd’a handle din kofar tayi ta buɗe kana ta fito kaitsaye ta nufi dakinsa. Suna masu ci gaba da mgn da Riyyam-nsra. Ahankali ta murd’a handle din k’ofar d’akin nasa, tare dasa K’afarta ciki. Cikin wani irin yanayi t...! By *GARKUWAR FULANI* Sassayan numfashin ta fesar kana. Tasa k’afarta na dama acikin d’akin, wani irin sassanyan kamshi daya daki hancinta ne, ya sata lumshe Idanunta tare da, turo kanta cikin dakin bakinta d’auke da sallama. Sako kanta acikin dakin da tayi ne kuma, yasa idanunta sauk’a akanshi, inda yake kwance sanye da boxer ajikinsa, sai kuma laptop d’insa daya saka agaba da alama, wani aiki mai muhimmanci yakeyi. Da sauri ta juya tare da kawar da kanta gefe, saboda wannan ne karo na farko acikin rayuwarta, da ta fara Ganin namiji haka dagashi sai yar finkilar boxer. Rayyern kuwa dake kwance jin sallama, da kuma motsinta ne ya sashi jan blanket ya d’an rufe cinyoyinsa, tare kuma da juyowa ya kalleta. Tsaye take amma ta kawar da kanta gefe, sannan tasa duka hannayenta akan kirjinta, da’alama kuma sanyin dake cikin dakinne yayi mata yawa. “Meye?” Ya fad’a yana me tsareta da idanunsa, saboda tunda suka zo bata tab’a shigowa cikin d’akin nasa ba sai yau. Tsayuwarta ta d’an gyara tare kuma da juyowa ta fuskancesa, saidai bata yarda ta sake ajiye Idanunta akansa ba. Cikin sanyin muryarta da akullum, take fitar da wani irin daddad’an sauti tace. “Dama wayarka ake kira shine na kawo ma.” Ta k’are maganar tana me d’an matsowa jikin gadon, a hankali saboda mik’a masa wayar. “Gashi.” Ta fad’a adai-dai lokacin da ta iso kusa dashi. Hannunsa ya mik’a mata, still yana daga kwancen batare daya tashi ba, cikin wata irin murya yace. “Give me.” Mik’a masa wayar tayi, kasancewar ta sunkuyar da kanta k’asa ne kuma, yasa ta sauke Idanunta akan, wasu kwantattun gashin dake kwance akan kirjinsa, wanda kuma sudinne suka taho har zuwa, saman cibiyansa, gashi ne masu kyau da laushi, duk da cewar basu da yawa amma sun k’awata, farar fatar jikinsa sosai. Tsaida idanunta tayi akan saman mararsa, wanda tananne gargasan sukafi yawa, kuma sun kwanta lub lub gwanin ban sha’awa, Kallon gashin jikin nasa ne kuma yasa, ta kasa sakar masa wayar da take mik’a masa. Tana son gashin jiki sosai domin abun yana yi mata kyau, musamman awajen Namiji, duk da cewar ta saba kanin na legs din, Ya Junaid kasancewar ya saba zama da gajerun wanduna, amma bata tab’a ganin kyawawan gashi kamar na Rayyern din ba, saboda shi nasa har wasu shining sukeyi. Rayyern kuwa dake mik’a mata hannu, Idanunta ya kalla saboda yaga ta kasa sakar masa wayar. Ganin yanda take Kallon jikinsa ne kuma, ya sa shima ya kalli jikin nasa, saboda atunaninsa ko wani abun ta gani. Fahimtar da yayi cewar hairs d’insa take kallone, kuma ya sashi dawo da kallonsa gareta, Cikin yanayin gajiyawa da Kallon nata yace. “Wai duk wannan Kallon kam na menene Malama? ko cinyeni kikeson yi ne, Dan nasan zaki iya ko dai naci miki bashin wani abune kike kallonsa a jikina?.” Maganan nasa daya fad’a ne yasa tayi saurin yin k’asa, da kanta tare da sakar masa wayar, lokaci daya kuma taji wani irin kunya ya lullub’e ta, saboda Sam bataso hakan ya kasance ba. Jin ya karbi wayarne kuma yasa ta juyawa, da sauri ta fice daga cikin dakin. Rayyern kuwa bakinsa ya tab’e, tare da bin bayanta da idanu, kasancewar tana tafiyar nata cikin sauri ne kuma yasa, duk wani gab’a dake jikinta motsawa, musamman big hips dinta way’anda suke da shape na burgewa, duk da cewar rigar bacci ne ajikinta, amma hakan bai hana hips din nata bayyana ba, saboda rigar jikin nata yana da santsi, ga kuma dogon gashin kanta daya sauko har bayanta. Saurin kawar da idanunsa daga kan hips din nata, yayi tare da maida kansa ya ajiye akan pillow, akaron farko na rayuwarsa da yaji zuciyarsa na tsananta, bugawa akan wani abu na daban. Idanunsa ya d’an lumshe tare da sauk’e Ajiyar zuciya. Wayartasa ya kunna tare da duba mai kiran nasa, Ganin new number ne kuma ya sashi share kiran, saidai ko minti 1 ba’a rufa ba, wani kiran ya sake shigowa, Ganin kiranne kuma ya sashi d’agawa tare da kara wayar akan kunnensa. Daga can b’angaren Riyyam yace. “Hello Hamma Rayyern Riyyam-nsra ne.” Ajiyar zuciya Rayyern din ya sauk’e, saboda Jin muryar Riyyam din, cikin muryarsa dake nuna d’an yanayin kasalan dake tattare dashi yace. “Riyyam yakake yasu Mammy.” “Lafiyanmu k’alau Hamma Rayyern, saidai nayi kewarka sosai, Mammy da Zaytoon sunce na gaisheka, kuma Hamma Rayyern mafa tuntuni nake cewa, Hamma Ramadan ya bani numbern ka, amma sai jiya ya turomin.” Riyyam nsra din ya fad’I haka cikin tura baki. Rayyern kuwa sanin halin surutun Riyyam dinne, yasa shi gyara kwanciyarsa tare da cewa. “Ina Mammy?” “Ga tanan.” Riyyam din ya fada yana bawa Mammyn wayan, saboda dama tana gefensa. “Assalamu Alaikum Rayyern.” Rayyern dake kwance jin muryar Mammy, ya sashi tashi ya zauna, cikin sakin fuska ya amsa mata sallaman tare kuma da gaisheta. Mummy kuwa cikin jin dadin jin muryar Rayyern din tace. “Ya Mascow da kuma Surukata.” “Lafiya lau Mammy, itama kuma tana lafiya, Zaytoon fa?” Rayyern din ya tambaya. Murmushi Mammy tayi kana cikin jin dadin kulawarsa agaresu tace. “Zaytoon tana lafiya, saidai kasanta kasa ce sarkin bacci, har tayi bacci da na had’aku kun gaisa, yasu Mamynku da Ramadan, fatan duk suma Suna lafiya.” “Lafiya lau Mammy, d’azu munyi waya dasu, Ramadan kuma yana can yanata zumudi, saboda an bashi mata, kuma naji anacewa aurensa kafun Azumi.” Rayyern din ya fad’a yana me gyara zamansa, saboda hakanan Idan yana waya da Mammyn yakejin sakewa. Mammy kuwa jin abunda ya fad’ane yasa cikin farinciki tace. “Masha Allah gaskiya na tayasa murna, Allah Ya sanya alkhairi yasa ayi damu.” “Ameen Mammy zaku zo biki ko?” Yayi maganar kamar Wacce tazo masa afuzge, wanda kuma abunda ke cikin zuciyarsa ne ya fito fili, saboda haka kawai yakejin yana son Ganin matar ido da ido. Daga can b’angaren Mammy kuwa murmushi tayi, cikin kuma danne damuwar dake ranta tace. “Insha Allah zanzo mana Maud’ona Idan angayyace ni.” Murmushi Rayyern din yayi tare da lumshe idanunsa, saboda yana jin dadi aduk lokacin da matar takirasa da suna Maud’o. Cikin sakin rai yace. “Mammy zaki zo mana, ai basai an gayyaceki ba saboda kema mai iya gayyatan wasu bakinne daban.” “Hakane Maud’o Allah ya kaimu lokacin, ya kuma bamu Aron rai da lafiya, bari na barka saboda naga dare yayi, nasan awajenka ma nitsawan daren yafi haka.” Mammyn ta fad’a cikin sakin rai. Rayyern kuwa kansa ya jinjina, kamar Mammyn tana gabansa kuwa yace. “Ameen Mammy saida safe, ki gaishemin da Zaytoon.” “Zataji Insha Allah.” Mammyn ta amsa masa, tare da zare wayar akunnenta ta kashe. Shidinma Rayyern ajiye wayar tasa yayi, tare da komawa ya kwanta, kana ahankali ya lumshe idanunsa. Acan b’angaren Jannart kuwa tana komawa, d’akinta kwanciya tayi tare dajan babban blanket ta rufe jikinta. Lub tayi akan gadon tana mejin kunyan, ka mata da Rayyern din yayi tana Kallon jikinsa. Hannayenta tasa ta rufe fuskarta. Dan sai taji tamkar har yanzun tana gabansa ne. Tana ahaka bacci b’arawo ya d’auketa. *Washegari* Yau d’in ba kamar kowacce rana ba, domin tunda ya tashi yayi sallan asuba bai sake komawa bacci ba. 6:30 am dai-dai ya gama shirya kansa cikin wasu, tsadaddun suit masu kalan light orange, suit ne masu masifar kyau da tsada, wanda suka bayyana kyawu da kwarjininsa. Black shoe na sau ciki ya saka ak’afafunsa, tare da d’aura agogon WW a hannunsa. Yayi kyau matuk’a musamman da ya zamana, sajen dake kwance akan fusuka kawo breakfast din da yayi order. Amsar breakfast din yayi ya ajiye, saboda bashi da enough time ne kuma, yasa ko tsayawa ci baiyi ba, haka yasa kai ya fice sai baza kamshi yake. Direct Babban JSC MEDICINA CLINIC MASCOW Hospital din ya nufa, domin acanne yau za suyi meeting din nasu, kasancewar kuma abunda zasuyi din nada yawa, shiyasa duk suka fito da wuri. 10:00 am dai-dai Jannart ta bud’e k’ofar d’akin nata ta fito zuwa falon. Sanye take cikin wani straight gown mai kauri, Wacce ta kama jikinta ta zauna d’amas, sai kuma hulan sanyi da ta saka ta rufe gashinta dashi, ak’afarta kuwa wani safa ne, wanda da ‘alama yana tare mata sanyi sosai. K’arasowa tsakiyar falon da tayi ne kuma, ya sanyata lumshe Idanunta. Badon komai ba kuwa saidan k’amshin turarensa, da ya mamaye cikin falon, domin duk da cewar ya jima da fita amma kamshinsa na nan. Lumsassun Idanunta ta d’an bud’e ahankali, tare da neman waje ta zauna akan d’aya daga cikin kujerun falon. Ledan abincin daya ajiye mata din ta d’auka, tare da bud’ewa , ga mamakinta kuma yau din, chips and ketchup ne sai kuma hadin Salad da lemon tsami. Taji dadin hakan sosai saboda dama ta gaji, da ire iren abincin kasar, wannan dalilin yasa sosai taci abincin bayan ta kammala ne, kuma ta Kai sauran ragowan kitchine, tare da dawowa falon, tv ta kunna cikin sa’a kuwa ta samu wani, tasha suna haska film mai kyau. Komawa kan tree seater tayi, har za ta kwanta ne kuma sai idanunta, suka sauk’a akan sachet din maganin Rayyern din, dake ajiye akan kujeran. D’aukan sachet din maganin Tayi, tare da d’an jujjuyasa saboda Ganin da tayi, saura guda biyar ne kawai ya rage maganin ya k’are. Bayan ta duba sunan maganin ne kuma ta maidashi ta ajiye, Ahankali ta kwanta akan kujeran tare da mik’e k’afafunta, kana ta maida hankalinta duka akan tv’n. Tana nan kwance kuwa bacci ya d’auketa, batare da ta shiryawa hakan ba. *Nigeria.* Abdull ne ya turo k’ofar babban falon nasu, ya shigo hannunsa rike da jakan makarantarsa. D’an tsayawa yayi daga bakin kofar yana me Kallon, Momynsa wacce take zaune jigum acikin falon, ta d’aura hannayenta bisa kan k’uncinta. Kansa ya d’an sunkuyar k’asa, lokaci d’aya kuma yaji hawaye sun cika idanunsa, badon komai ba kuwa saidan sanin damuwar dake, zuciyar kowannensu daga Cikin gidan. Maida kofar falon yayi ya rufe, tare da karasowa ya zauna ad’an nesa da mahaifiyar tasa. “Momy.” Ya kira sunanta murya asanyaye. Saurin d’agowa Momyn tayi saboda sam bata ji shigowar nasa ba. “Na’am Abdull ka dawo.” Momyn ta amsa asanyaye. Idanu Abdull din ya zubawa Momyn nasu kana cikin sanyi yace. “Nasan akan me kike damuwa Momy, nasani akan b’atan Aunty Jannart ce, nima kuma akwai wannan damuwar acikin zuciyata, kullum dashi nake kwana nake tashi, har yau nakanji wani iri, Idan na tuna cewar wai Aunty Jannart ta b’ata, b’atan da har yau ankasa samota, tayaya hakan zata kasance Momy? Nikam nasani wasu ne kawai suka sace Aunty Jannart, Dan kawai su cutar da ita.” Idanu Momyn ta tsura masa, saboda itama kullum irin tunanin da takeyi kenan, saidai kuma abubuwa da yawa ayanzu kan kulle mata Kai, Lallai akwai Sark’ak’iya mai nauyi, da kuma k’ulli mai wuyar kuncewa, wanda yake cikin gidan da basu sani ba, sau dayawa zuciyarta kan gaya mata, cewa Lallai akwai wani b’oyayyen abu, da ake b’oyewa. Wanda kuma ita kanta batasan sai yaushe ne, sirrin b’oyen zai fito fili ba. Ajiyar zuciya ta d’an sauk’e tare da gyara zamanta, cikin sanyin murya mai d’auke da damuwa tace. “Abubuwa da yawa suna damuna Abdull, bayan b’atan Jannart da kuma rashin lafiyar Dadynku, har da son sanin wani abu da aka bunne, ay’an kwanakin nan bana iya bacci Abdull, bansan mai yasa ba kwata-kwata bani da nutsuwa, saidai koma meye Ina rok’on Allah da ya kawoshi da sauki.” “Ameen.” Abdull din ya amsa, tare da mik’ewa kaitsaye ya wuce d’akinsa, saboda agajiye yake sosai. Itama Momyn mik’ewa tayi ta koma d’akinta, saboda tun daren shekaran jiya da kunnuwanta suka jiye, mata wani abu gaba d’aya ta kasa sukuni, duk da ta kasa fahimtar inda kalaman da taji Mijin nata na fad’a awaya suka dosa, saidai Tabbas tasan abune mai d’auke da Sark’ak’iya, wanda acikinsa babu komai sai zallan tashin hankali, rud’ani da kuma bayyanar b’oyayyar gaskiya. Barrister Kabir. Ahankali yake har had’a wasu takardu dake gabansa, zuciyarsa cike take da kwarin guiwa, na samun duka shaidun da yake buk’ata. Har had’a takardun yayi awaje d’aya, har dai yazo kan wani file na k’arshe, wanda asaman file din, aka rubuta suna kamar haka, *Barrister ABDULKARIM SALEH DAKATA.* Ajiyar zuciya Barrister Kabir din ya sauke, tare kuma da d’an jujjuya file din, lokaci d’aya kuma yaji idanunsa, sun cika da k’walla. Cikin jajircewa da kuma tabbatarwa da kansa yace. “Insha Allah Koda baka raye gaskiya zatayi halinta, abunda aka b’oye zai fito fili, Ranka bazai tafi a banza ba, Lallai dole kowa zai sani, nan babu jimawa zan tone duk wani abunda suka bunne da izinin ubangiji.” Ya k’are maganan with full confidence, tare da tashi ya taka kan wata kujera, takardun dake hannun nasa ya maida, can sama wajen ajiyarsa ta sirri, da duk duniya babu wanda ya sani daga shi sai Allah. Bayan ya b’oye takardun ne kuma, ya bud’e k’ofar d’akin nasa, ya fita zuwa wajen iyalansa dake falo. *Mascow* Sai 11:30 pm Dai-dai na k’asar yake shigowa cikin gidan. Bayan ya gama dai-dai-ta parking ne kuma, Ahankali ya bud’e murfin motar ya fito. Kallo d’aya zakayi masa kafahimci cewa agajiye yake sosai, saboda tunda suka zo kasar, wannan ne karo na farko daya fara lattin dawowa gida, haka zalika kuma yaune karo na farko da sukayi aiki sosai. Agajiye yake takunsa, Yayinda yasa hannayensa duka biyu, ya zare suit din dake jikinsa. Ahankali ya tura k’ofar falon ya shiga. Babu kowa acikin falon, wanda dama kuma bai tsammaci hakan ba, shiyasa ma kaitsaye ya wuce d’akinsa. Briefcase da kuma car key d’insa ya ajiye akan bed, Ahankali kuma Cikin nutsuwa ya soma, rage kayan dake jikinsa, takalmi da kuma safar k’afarsa ya cire, kana ya zare duk wani kaya dake jikinsa. D’aya daga cikin sabin towel d’insa ya d’aura akan kugunsa, duk sanyin da akeyi kuwa hakan bai damesa ba, kaitsaye ya wuce toilet yayi wanka. Koda ya fito daga wankan kuwa, mai kawai ya shafawa jikinsa, sai wani 3quater daya saka. Tabbas ya gaji sosai domin har wani rufewa idanunsa keyi, bud’e d’an madaidaicin fridge’n dake cikin d’akin yayi, wani babban packet na chocolate d’insa ya d’auko, tare da dawowa ya kwanta akan gado. Idanunsa ya lumshe ahankali tare dasa, hannunsa ya d’an shafa saman mararsa, saboda kasala yakeji sosai ajikinsa. Ahankali kuma yana daga kwancen, ya saka hannunsa ya d’auko chocolate d’aya yakai cikin bakinsa. Jin zakin chocolate din abakinsa ra d’aune kuma, yasa shi sake lumshe idanunsa, tare kuma da gyara kwanciyarsa, bayan ya sake zuba wasu chocolates din abakinsa. Yana taunawa ahaka har bacci ya d’aukesa, da ledan chocolate din ahannunsa tamkar wani k’aramin yaro. Jannart kuwa tuntuni dama ta riga da tayi bacci, Dan koda tayi sallan isha, da tazo falon bata samu abinci ba, komawa tayi ta kwanta, kasancewar dama bawai wani yunwa takeji sosai ba. Washegari kuwa kamar yanda ya saba, tun kafun ya fita yasa aka kawo masa breakfast, bayan yaci nasa yabar mata nata, kaitsaye ya sake wucewa wajen aiki. *** *** After 9days. Tabbas Rayuwa tafiya take, haka ma kwanaki k’arewa suke, akullum kuma lokaci baya jira. Koda yaushe haka sukeyin rayuwarsu shida ita, zasu kwana agida d’aya amma sai su share, sama da sati babu wanda yaga d’an uwansa, musamman Rayyern da ayanzu, yake cikin tsananin busy, Dan Koda ishashshen lokacin kansa ma bashi dashi. Domin tun awancan ranan da takai masa wayarsa, bata sake sakashi a Idanunta ba, takan fito ta zauna afalo Idan bayanan. Sannan aduk sanda ya ajiye mata abinci, takanci kad’an tabar sauran. Kasancewar kuma ranar yau ta kama Wednesday ne, ya sata fitowa falon dan akwai wani series film din da takeson kallo. Ahankali take tafiya harta k’araso tsakiyar falon, inda ta sauk’e idanunta akan ledodin halal restaurant dake ajiye akan table. Sam bata wani jin yunwa sosai shiyasa, ko kula abincin ma batayi ba. Zama tayi akan kujera tare da kunna tv, saidai taga ba’a fara series dinba, hannunta ta mik’a saman kujeran, dan d’aukan remote, karab kuwa idanunta suka sauk’a akan, sachet din maganin Rayyern din, wanda babu komai aciki, da alama ya shanye ragowan. D’aukan empty sachet din tayi, tare da d’an jujjuyawa aranta tana me mamakin, Kodai ya k’arar da wannan din, har ya fara shan wani ne? Sanin halinsa nak’in magani da tayi ne, kuma yasa ta watsar da tunanin gefe, ledan abincin daya ajiye tun na safe ta d’auka takai kitchine. Ganin yanda kitchine din ya d’an hargitse ne, kuma yasa ta tsaya gyarawa. Tana cikin gyaran ne kuma Idanunta, suka sauk’a akan wani babban roba mai murfi, k’arasawa tayi ta bud’e robar, ga mamakinta kuma sai taga pure honey ne, mai kyau aciki. Wani irin dadi taji saboda dama tanason honey, kasancewar ta kammala duk wani abu da zatayi ne kuma, yasa ta d’auki wani d’an plate na glass ta zuba honey din aciki. Anutse ta dawo cikin falon, hannunta rik’e da plate din tana lasar zuman da yatsanta na dama. Zama tayi akan kujera tare da nannad’e k’afafunta, ta ci gaba da lasan zuman, rabin hankalinta kuwa naga tv saboda ansoma haska series film din. Acan b’angaren Rayyern kuwa, yau din tun 1:00pm suka shiga heart surgery, basu suka fito ba kuma sai 3:00 pm. Tunda suka fito yakejin kansa duk wani iri, kasancewar tun safe yakejin cikinsa na d’anyi masa ciwo, dan ko abinci bai iya samu ya sakawa cikin nasa ba, drinks kawai yasha. Ahankali ya saka tissue ya goge fuskarsa, saboda wani irin gumi dayaji na fesowa akan goshinsa, duk da sanyin da garin ke dashi. Still jin cikin nasa nad’an ci gaba da ciwo ne, yasa shi tuna rabonsa da magani yau kwana 3 kenan wunin na hud‘u, gashi kuma magungunan nasa sun k’are bai samu ya sayo wani ba. Sulaiman dake gefensa ne ya d’an kalleshi, cikin kuma d’anyi k’asa da murya yace. “Rayyern are you okay?” D’agowa Rayyern d’in yayi, batare daya kalli Sulaiman dinba yace. “Yea I’m okay.” D’an Jim Sulaiman din yayi, saboda tun daga cikin hospital din ya fahimci, kamar Rayyern din baya jin dadi. Saboda ya sake tabbatar da abunda yake zargi ne kuma, ya sashi cewa. “Rayyern ka tabbata you’re okay.” Idanu Rayyern din ya d’an lumshe, kana cikin kosawa yace. “I’m okay mana Sulaiman, if I’m feeling bad mood, I will tell you, so please leave me alone, cause I’m tired..” Ya k’are maganan cikin cije l’abbansa, saboda baya son yawan tambayoyi. Sulaiman kuwa Ganin yanda Rayyern din keyi ne, ya sake yardarwa kansa cewar he’s not okay. D’an gyara zamansa yayi tare da fuskantar Rayyern din, cikin tausasawa yace. “No Rayyern k’arya ba d’abi’arka bace, wallahi zan iya rantsewa baka da lafiya, gashi kana zufa a inda ban tab’ayin zufa ba, Rayyern a Mascow fa muke, garin da ko ina dinsa sanyi ne, kayi tunani Idan mutum yana lafiya zaiyi zufa awannan garin ne a irin wannan lokacin? Rayyern baka da lafiya, saboda haka tell me what’s wrong with you?” Idanu Rayyern din ya lumshe, saboda yasan halin Sulaiman da takura, Idan bai fad’a masa gaskiya ba bazai k’yaleshi ba. “My stomach has paining.” Ya fad’a atak’aice. Idanu Sulaiman din ya zaro, cike da fargaba hadi da tsoro yace. “Subahanallah Rayyern, kana shan maganinka kuwa?” “Eh but two days ban Shaba, saboda sun kare ban samu time na saya ba.” Rayyern din ya basa amsa kaitsaye. Sulaiman kuwa ido ya tsura masa, kana cikin dan yanayin tausayawa yace. “Haba Rayyern Meyasa kakeson yin wasa da lafiyarka? kasan yanda ciwon nan keyi maka idan ya tashi, please dan Allah kana kiyayewa, kasani bawai kai kad’ai kake da buk’atar lafiyarka ba, su Abba da Mamy suna da buk’atar ka, can you imagine yau ace bakanan, mekake tunanin zai faru? bana fatan haka Rayyern Dan Allah kana kulawa da kanka, yanzu tunda yau mun fito da wuri kaje pharmacy ka saya maganin.” Kai Rayyern din ya jinjina kawai, tare da mikewa tsaye, batare daya sake cewa komai ba kaitsaye ya nufi wajen motarsa. Ganin hakanne kuma yasa Dr. Sulaiman had’a sauran Doctors dinsu, suka tare taxi dan komawa masaukinsu. Rayyern kuwa yana shiga cikin motar yayi mata key, kaitsaye wani babban pharmacy dake gefen Hospital din ya nufa, Koda yaje bai samu maganin nasa ba, saidai sunyi masa kwatancen wani pharmacy, wanda suke da tabbacin cewa zai iya samun maganin idan yaje can. Agajiye sosai yakejin kansa shiyasa bai iya jurewa, tafiyanba kaitsaye restaurant ya biya ya saya abinci, saboda yunwa yakeji sosai. Isowarsa gidan kenan yana gama dai-dai-ta parking din, motar ya fito hannunsa rike da ledan abincin da kuma suit d’insa, ya nufi cikin gidan. Ahaka ya shigo falon da cikinsa ya riga ya d’an d’auki dumi, saboda na’urar d’umama d’aki da Jannart din ta kunna. Ahankali ya zauna akan kujera, tare da bud’e ledan abincin, take away d’aya ya ciro tare da bud’ewa, Ahankali ya d’auki spoon tare da Kai loman abincin bakinsa. Idanunsa ya d’an rumtse tare da ajiye spoon din, kana ya maida jikinsa ya kwantar, Hannunsa na dama ya d’aura akan cikin nasa dake ciwo, domin zuwa yanzu ciwon nata k’ara tsumuwa...! By *GARKUWAR FULANI* Da k’yar ya iya had’iye abincin dake bakin nasa, batare kuma dajin zai iya ci gaba da cin abincin ba, ya mik’e tsaye tare da wucewa bedroom d’insa. Bayan ya rage kayan jikinsa ne kuma ya shiga wanka. Abu fa kamar wasa duk bayan wasu yan mintuna, yakanji ciwon cikin nasa na k’aruwa, saidai kasancewar sa mai dauriya shiyasa yake iya jurewa. Ahankali ya murd’a handle din kofar ya fito, sanye yake da rigar wanka fara k’al, Hannunsa na dama kuwa rik’e yake da towel yana goge ruwan jikinsa. Ganin da yayi lokacin sallah ya kusa ne kuma, yasa shi sanya wani riga da wando agurguje, saidai rigar irin short sleeve dinnan ne, slippers ya saka ak’afafunsa saboda sauri kuwa, ko wayarsa bai d’auka ba, yana mejin ciwon na tasar masa kadan kadan, haka ya d’auki key din motarsa ya wuce masallaci. Jannart kuwa yau din Koda ta idar da sallan Isha ba ta fito cin abincin ba saida tayi wanka, inda ta shirya kanta cikin wani riga da wando, like sleeping dress, saidai suna da kauri sosai, sannan jikinsu nada laushi da kuma gashi tamkar jikin kuliya-mage, sosai kayan ya bi jikinta musamman wandon, daya bayyana shape din hips dinta, sai kuma rigar da ta kasance tana da d’an fad’i, saidai hakan bai hana tudun breast dinta bayyana ba. Kamar yanda ta saba kuwa hulan sanyi ta saka akanta, tare da watsa dogon gashinta baya. Turaren oud ta shafa ajikinta, cikin d’an hanzari ta fito falon saboda cikinta ya fara yi mata kukan yunwa. K’arasowa cikin falon tayi ta zauna, tare da jawo ledan takeaway din gabanta. Abincin ta tsurawa ido saboda taga kamar ba, alaman anci abincin sosai, da alamar Koda ancisa ma to bai wuce loma d’aya akayi ba. D’an Jim tayi kamar meyin nazarin wani abu, sanin bai wani damu da cin abinci sosai bane yafi ta'ammali da kayan zaƙi, yasa ta share tunanin, abincin ta d’anci kad’an kafun ta tashi ta wuce d’aki, saboda yau din ana d’an tab’a sanyi sosai, gashi kuma bacci sosai takeji. Rayyern shi kuwa Dr Rayyern. Tun da ya shiga cikin masallacin bai fito ba, saida aka idar da sallan Isha, bayan ya d’an tab’a karatun Al’Qur’ani ne kuma ya d’auko hanyar dawowa gidan. Ahankali yake taka k’afafunsa, tare kuma da kutso kansa cikin falon, gaba d’aya bayajin yana yanayi mai dad’i saboda ciwon cikin dake damunsa, duk da cewa ciwon nasa bai tsananta ba, amma dai yanayi masa kad’an kad’an, kaitsaye d’akinsa ya wuce batare da ya lura da ko Jannart din taci abincin ba, yana shiga kuwa ya fad’a kan gadonsa, tare dayin rigingine kana yaja blanket ya rufe jikinsa. Cikin nutsuwa yake ambaton sunan Allah abakinsa, hade da lumshe kyawawan idanunsa da suka d’anyi ja, yana ahaka cikin ikon Allah bacci ya d’aukesa. Washegari. Kamar yanda ya saba tashi akowacce rana haka ma yau din ya tashi, saidai kuma tun tashinsa yaji cikin nasa na ci gaba da yi masa ciwo. Duk da yana jin ciwon kuwa haka ya shirya kansa, cikin riga da wandon suit, sai kuma wani babban jacket daya d’aura akai. Yana fitowa kuwa aka kawo breakfast, saidai ko ci baiyi ba haka ya tafi, saboda duk yana jin bakinsa babu dadi. Jannart kuwa yau din bacci tasha sosai, Dan bata tashi ba sai k’arfe 10, bayan tayi wanka ne kuma ta fita zuwa falon. Abincin ta d’auka taci, saidai bata wani ci sosai ba ta ture shi gefe, anan cikin falon ta kwanta, tare da d’aukan wayanta ta soma buga game. Rayyern kuwa Koda ya shiga wajen meeting dinsu, gaba daya ya kasa nutsuwa, domin tun yana maida attension d’insa garesu, har dai abun ya soma fin karfinsa. Fahimtar hakan da Dr. Sulaiman yayi ne kuma yasa shi, d’anyin k’asa da murya cikin kulawa yace. “Gaskiya Dr. Rayyern ya kamata mufita mu nemo maganinka, domin naga har yanzu kamar you’re not okay.” Idanu Rayyern din ya d’an rumtse, batare kuma da yace komai ba, ya jawo system d’insa ya soma latsawa. shi dai kam Dr. Sulaiman yasan halin kafiyar Rayyern din Sarai, shiyasa ma baisake bi ta kansa ba, d’aya daga cikin manyan Doctors din da sukeyi musu, invigilators Dr. Sulaiman din ya samu, tare da gaya musu matsalan Rayyern din. Wani magani d’aya daga cikin manyan Doctors din, ya rubuta tare da bawa Dr. Sulaiman yace ya nemo ya bawa Rayyern din yasha. Sanin halin ciwon Rayyern din Idan ya tashi ne kuma, yasa babu wani b’ata lokaci Dr. Sulaiman ya fita zuwa sayo maganin. Sosai kuwa maganin ya basa wahalan samu, Dan saida ya zagaye pharmacy har biyu amma babu, cikin sa’a kuwa a pharmacy na uku ya samu maganin. Bayan ya dawo ne kuma ya bawa Rayyern din yasha. Ahankali ya jingina bayansa da jikin kujera, tare da lumshe idanunsa, numfashi kawai yake sauk’ewa akai akai, Yayinda zuciyarsa kuwa ke bugawa da k’arfi. Yana nan zaune ahaka har tsawon 30mn cikin, taimakon Allah kuwa ahankali yakejin ciwon nasa na lafawa. 3:30pm dai-dai yauma suka tashi daga meeting din nasu, inda suka tsaya wani d’an tattaunawa kuma wanda ya d’aukesu tsawon 30mn. 4 dai-dai amfanin maganin daya sha din ya k’are, Aikuwa ko mintuna biyu ba’a cika ba, yaji cikin nasa ya dawo da ciwo. Ciwo kuma gadan gadan ba kaman yanda, ya tashi masa da safe ba. Hakan yasa duk bayanan da sauran Doctors din keyi, baya fahimta. Ahankali ya janye jikinsa baya, tare kuma da d’aukan car key d’insa. Batare kuma daya tsaya sauraran wani abu ba, ya nufi inda ya ajiye motarsa. Dr Nura dake ya dan zuba mishi ido ne. Ya ɗan nunawa. Dr Sulaiman dake kula da duk wani motsinsa shi Ganin ya juya ya fitane, ya biyosa saidai kafun ma ya iso, tuni Rayyern ya cilla motar tasa kan titi. D’an Jim Dr. Sulaiman din yayi , acikin ransa yana me fatan Allah yasa kada ciwon Rayyern din ya tashi. Rayyern kuwa tunda ya cilla motar tasa kan titi, ya daina fahimtar wasu abubuwan, murza steering motar kawai yakeyi, batare da yana tantance abunda yakeyi ba, saboda zuwa yanzu ciwon nasa ya tsananta sosai. Wani irin gudun da yakeyi ne kuma, yasa cikin mintuna kad’an ya iso bakin k’ofar gidan nasa. Yanayin yanda yakejin ciwon nasa ne kuma yasa, ko tsayawa saya musu abinci yau din baiyi ba. Bayan ya dai-dai-ta parking ne kuma ya bud’e murfin motar ya fito, Cikin yanayin tafiyar dake nuna galabaitarsa, kaitsaye ya wuce cikin falon. Yana shiga ya fad’a akan kujera, tare dasa hannayensa duka biyu ya rik’e cikinsa, idanunsa ya rumtse da k’arfi. Domin har cikin jijiyoyin jikinsa yakejin rad’ad’in ciwon cikin. Wani irin numfashi yake fitarwa, mai d’auke da tsananin wahalan da yakeji, saboda zafin ciwon da yakejin ne, yasa shi soma jujjuya kansa Ahankali, yake sakin nishi wanda yake fita daga bakinsa. Jannart kuwa dake kwance a d’aki tana game, kwata-kwata bata ma ji koda motsinsa ba, saboda dama takan gane cewar ya dawo ne, ta hanyar k’aran motarsa. Almost 1hour. Ahankali ya bud’e idanunsa wanda yakejin sunyi masa nauyi, tare da soma sauk’e Ajiyar zuciya akai akai, lokaci d’aya kuma ya d’anji jikinsa na sakewa. Anutse ya d’an d’ago kansa ya kalli agogon dake falon. “6:19 pm Dai-dai da ya ganine, ya sashi yunk’urawa cikin k’arfin hali ya mik’e tsaye. “Alhamdulillah.” Ya fad’a k’asa k’asa saboda yanda yaji ciwon ya d‘an lafa masa. Asanyaye ya nufi bedroom d’insa, Koda ya shiga kayan jikinsa ya cire, tare da shiga toilet yayi wanka had’i da d’auro alwala. Duk way’annan abubuwan yanayinsu ne cikin rashin k’arfin jiki, da kuma tsananin dauriya saboda duk jikinsa babu karfi. Fitowarsa daga wankan kenan ya saka wani, farin dogon wando da kuma farin riga, kasancewar bashi jin karfi ajikinsa sosai ne kuma yasa, ko gama mak’ala bottom din rigar baiyi ba, haka ya juya ya fita. Adaddafe yake tafiya har ya iso waje, motarsa ya shiga tare da kunnata, kaitsaye ya nufi masallaci. Yana zuwa kuwa ana shiga Sallah. Hakkan yasa da d’an hanzari yazo yabi jam’i. Bayan an idar da sallan magriban ne kuma, ya d’an matsar da jikinsa gefe tare da jingina bayansa ajikin bango. Idanunsa ya lumshe tare da soma ambaton sunan Allah acikin zuciyarsa. Sannu ahankali yakejin ciwon na taso masa, tamkar wanda ake yakutsa marar nasa haka yake ji. Yana nan azaune kuma har aka kira sallan isha, Ganin anan kokarin tsaida sahu ne kuma, ya sashi mik’ewa shima ya gyara tsayuwarsa. Komai nasa acikin k’arfin Hali yakeyi, saboda ciwon na k’ara taso masa akowanni second, hakan yasa Sallan kawai yakeyi amma ba tare da wani ishashshen nutsuwa ba, dai-dai sunkai Sujjadar raka’a ta uku ne kuma, yaji gaba d’aya duniyar na soma juya masa, Yayinda gaba d’aya jikinsa ya d’auki karkarwa, saboda wani irin matsanancin ciwo da yakeji, sosai yakejin ciwon wanda har hakan ya sashi kasa d’agowa daga sujjadan da yayi, har tsawon minti d’aya kafun ya iya d’agowa. Adaddafe dai haka ya jure har aka idar da sallan, a sujjadarsa ta k’arshe ne kuma ya lumshe idanunsa, tare da mik’a neman taimakonsa wajen Allah. Ana idar da sallan ya fice daga cikin jam’in, Cikin yanayin dauriya da cije baki, ya fice daga cikin masallacin, tare da nufan wajen da ya ajiye motarsa. Acikin zuciyarsa kuwa addu’a yakeyi, ahaka ya shiga cikin motar tasa, ya nufo gida. Kwata kwata ba acikin nutsuwarsa yake ba, wannan dalilin yasa shi yin wrong driving, ahaka har ya dawo gida. Da k’yar ya iya shigar da motarsa cikin gidan, ko gama dai-dai-ta parking din motar baiyi ba ya fito, yana sako k’afarsa waje kuwa yaji ciwon cikin nasa na ci gaba da k’aruwa. Ahankali yake taka k’afansa da yakejin kamar ba zasu iya jurewa d’aukan nauyinsa ba, Saboda ayanzu ciwon ya tashi masa gadan gadan, har takai ga ko bud’e idanunsa ya kasa yi, jikinsa yayinda gaba d‘aya jikinsa ke rawa sosai tamkar wanda aka jonawa shocking wani irin masifeffen zogi da raɗaɗin ciwon yakeji, ahaka ya nufi cikin gidan ido a rumtse dan in ya buɗesu ma jiri ke dibarsa duhu na rufe ganinsa. *Jannart* Ahankali ta zare hijab din dake jikinta, tare da mik’ewa tsaye. Yauma sanye take cikin riga da wando na bacci, the same irin shigar daren jiya tayi, saidai kalan kayan na yau ya banbanta dana jiyan, saboda yau kayan nata pink colour ne, suna da matukar laushi kuma sosai, Yayinda suka bi jikinta suka kwanta. Ahankali tasa hannunta ta d’an shafa cikinta dake kukan yunwa, saboda yau tun safe bata sake saka wani abu acikinta ba. Sanin da tayi cewar zuwa yanzu baikai ga dawowa, amasallaci bane yasa kaitsaye ahaka ba tare da tasa wani mayafi ba ta nufi falon. Dai-dai lokacin shi kuma Rayyern ya shigo, cikin juyawan kai da tsananin azabar ciwo, ya fad’a saman doguwar kujera, batare dako takalman dake k’afansa ya cire ba. Hannayensa duka biyu ya d’aura akan cikinsa, tare da rumtse idanunsa da k’arfi yayinda gaba daya jikinsa ya debi karkarwa wani irin taune lips ɗinshi duka tamkar zai tsinkesu wata iriyar fitinenneyar zufa ce mai tattare da tsananin azaba da yanke rai da rayuwa yake tsastsafo mishi tako wanne hudan gashin jikinsa. Cikin azaba yake fitar da numfashin wahala. Ahankali ta bud’e k’ofar d’akin ta fito, hannunta rik’e da wayarta, sako kanta cikin falon da tayi, yayi dai-dai da sakin wani irin nishi da yayi. “Hayhhhhhhhhh”. Wanda hakan yasa cikin sauri ta d’ago Kanta ta kalli inda yake kwance. Wani irin mummunan harbawa taji zuciyarta tayi, wanda hakan yasa ta tsura masa idanunta, cike da tsoro take Kallon yanda gaba d’aya jikinsa ke rawa. ad’an tsorace ta shiga takowa cikin falon, har ta k’araso inda yake kwancen, idanunsa dake arumtse ta kalla, kana ta dawo da kallonta ga jajayene labb’an bakinsa, wa y’anda sukayi ja sosai, sai b’ari kuma sukeyi tamkar wanda yake fama da zazzafan zazzab’i. Ahankali ta d’an sunkuyo da kanta garesa, cikin tsananin fargaba da kuma tsoron abunda zai faru ta k’ira shi da wani sunan da taji bakinta ya ambata kawai. “Naan! Naan!!” Sam baya cikin hayyacin da zai iya amsa mata, duk da yaji sautin muryarta acikin kunnuwansa kuma ya fahimci shi din take kira da da sunan Naan din, amma azaba da kuma zafin ciwon da yakeji ya wuce tunaninsa ayau din. Jannart kuwa ganin bai amsa ta ba, ga kuma yanda jikinsa ke ta karkarwa yasa, ta sunkuyowa tare da matsowa kusa dashi sosai, Ahankali ta d’aura hannunta akan forehead d’insa, wanda jijiyoyin kansa suka bayyana rad’o rad’o. Jin da tayi jikinsa babu zafi ko kad’an ne, yasa ta Kallon hannayensa daya daura akan cikinsa ya damƙe mararshi. Duk jijiyoyin jikinsa sun mimmik’e, Yayinda fuskarsa tayi ja sosai. Ahankali ta sake matsowa kusa dashi, lokaci d’aya kuma Idanunta suka ciko da hawaye. Saboda ta fahimci cewar acikin biyu d’aya ne ya faru, ko ciwon cikinsa ne ya tashi, ko kuma ciwon kansa wani irin masifeffen raunine ya rufeta lokaci ɗaya ta tuno yadda hankalin ahlinsa ke mamummunan tashi in sun ganshi cikin makamancin wannan yanayin. “Hamma Naan ka amsa mana meke damunka?.” Ta fad’i hakan araunace tare dasa, hannayenta ta zare masa takalman dake k’afarsa. Tana mai jin hawaye na silalo mata cikin rawan murya mai cike da rauni tace. “Innalillahi Naan me yake damunka? Kanka ne yake ciwo? ko cikinka? Dan Allah Hamma Naanu ka fad’amin kaji, please kaga duk jikinka rawa yakeyi.” Jannart din ta fadi haka cikin yanayin tashin hankali, da kuma tsoro hadi da fargaban kada ciwon cikin nasa ne ya tashi. Saboda taga yana dafe da cikinsa dayin murkususu, ga kuma wani irin numfarfashin da nishin yake sakewa akai-akai. Ganin yanda yake ta had’a zufa ne kuma, yasa ta matsowa gab dashi, har hucin numfashinsa na dukan fuskarta. Zip din dan Jacket din dake jikinsa ta zuge k’asa, tare dasa hannayenta duka biyu akan kirjinsa, wani irin rauni da tsananin tausayinsa takeji, d’aura hannunta da tayi akan kirjinsa ne kuma, ya sata jiyo yanda zuciyarsa ke bugawa da k’arfi-k’arfi. Wannan dalilin yasa araunace ta fashe da kuka, cikin kukan nata ne kuma ta soma kokarin zare masa jacket din dake jikinsa. D’an matsowa tayi garesa sosai. Hannunta tasa ta tallaboshi da iya ƙarfinga ta d’an d’agosa daga kwancen tayi, tare da zama abakin kujeran, Ahankali ta d’aura kansa akan cinyarta, cikin sakin sheshshek’an kuka tace. “Dan Allah Naan ka bud’e idanunka, ka kalleni kada wani abu ya sameka, ka bud’e idanunka dan Allah...” Ta k’are maganan tana kuka sosai, tare da d’an jijjigasa saboda, zuwa yanzu ta tsorata sosai da yanda taji numfashinsa, na kokarin d’aukewa, ga kuma yanda jikinsa ke ci gaba da rawa, zufa kuwa ya keto masa takota Ina. Ganin kukan bazai kaita bane kuma, yasa ta tashi kaitsaye ta nufi d’akinsa, Dan nema masa magani. Saidai Koda ta shiga cikin d’akin, neman duniya tayi amma bata ga Koda kwayan magani ba, hakan yasa ta d’auko wayarsa ta fito. Ganin abunda yakeyi dinne kuma yasa ta, sake rudewa atsorace ta taho kansa. Saidai kafun ma ta k’araso har ya tafi k’asa zai fad’o daga kan kujeran, yanata jujjuya jikinsa hannayensa ko na dafe da cikinsa. Wani sabon kuka ne ya sake kwance mata, cikin matsanancin tausayinsa da takeji, ta k’araso wajen, tare da durk’usawa ta zauna. Hannayenta duka biyu tasa ta d’ago kansa zuwa kan cinyarta. Arud’e take fad’in kalmar innalillahi wa’inna Ilaihirraju’un Hasbunallahiwani'imanwakil Naan! Naan!! Hamma Naanu!!!. Shikuwa Rayyern da ya gama fita ahayyacinsa, jinsa acikin jikinta ne yasa shi sake matse jikinsa waje d’aya, tare da tura kansa acikinta, hannunsa na dama kuwa d’aurasa yayi akan cikin nata, duk ya zauce ya fita a hayyacinsa. Wani irin numfarfashin azaba kawai yake fitarwa, duk da cewar yanajin duk abubuwan da take fad’a, amma bazai taba iya mayar mata da martani ba, saboda baya ko tantama yana bude bakinsa, gaba d’aya numfashinsa zai d’auke. Jannart dake kuka kuwa Ganin yanda yake ta shigewa cikin jikinta ne, yasa ahankali ta d’aura hannunta akan cikinsa, rashin sanin abunda zatayi masa dinne kuma, yasa asanyaye ta soma shafa cikin nasa, tare da d’an dannawa kad’an kad’an. Hakan da tayi d’inne kuma yasa shi jin, tamkar tana danne masa ciwon ne, amatuk’ar wahalce ya d’aura hannunsa akan nata, tare da sake tura hannun nata akan cikinsa, har yakai ga tana tab’o kan mararsa. Kasancewar baya cikin hayyacinsa, shiyasa duk baisan me yakeyi ba, Haka ita Jannart dinma bata da wani nutsuwa, kuka kawai takeyi tare da sake ci gaba da danna masa cikin. Almost 10mn suka d’auka ahaka, saidai har yanzu babu wani abu daya sanja, saima jikinsa dake k’ara sak’ewa, domin hatta numfashi yanzun da k’yar yake furgosa. Ganin hakanne kuma yasa Jannart din k’ara rud’ewa, wayarsa dake hannunta ta kunna, cikin rashin sanin abunyi ta dannawa numbern Ramadan kira. Adai-dai lokacin kuwa Ramadan din zaune, yake acikin falon sama yana aiki a laptop d’insa, Yana nan zaune kuma kiran wayan ya shigo, Ganin sunan Hamma Rayyern d’insa ne kuma ya sashi d’aga wayar da sauri, tare da cewa. “Hello Hamma Rayyern.” Idanu Jannart din ta rumtse, kana cikin tsananin rauni murya na rawa tace. “Ramadan, Hamma Hamma ciwon cikinsa ya tashi, ya zanyi Ramadan tsoro nakeji. Dan Allah Ramadan ya zanyi.....” Ta fad’i maganar cikin matsanancin kukan da ya riga yaci k’arfin ta. Ramadan dake zaune kuwa jin abunda Jannart din ta fad’a ne, ya sashi tashi da sauri cikin tsananin tashin hankali yace. “Innalillahi wa’inna Ilaihirraju’un, Jikin Hamm Rayyern ya tashi? Subahanallah Aunty Jannart yanzu kuna ina? ina Hamma Rayyern di yake? ciwon ya tashi sosai ko? kin basa magani?” Ramadan din ya had’e mata duka tambayoyin, cikin tashin hankalin daya samu kansa aciki. “Muna gida Ramadan, kuma na duba ko ina babu maganinsa ya shanye, bansan yanda zanyi ba Ramadan, numfashinsa d’aukewa yake.” Jannart ta basa amsa murya adisashe. Saboda kukan da tayi. Ramadan kuwa jin yanda Jannart din ke kuka ne, yasa shi d’an dai-dai-ta nutsuwarsa a matsayin sa namiji, cikin tausasa murya yace. “Calm down Aunty Jannart, Insha Allah Hamma Rayyern he’s will be fine, bari na k’ira Dr. Sulaiman nasan zaizo ya basa taimako, ki daina kuka Insha Allah zai samu lafiya.” Ya kare maganan cikin lallashi. Wanda hakan yasa Jannart din jinjina kai, tare da zare wayan akan kunnenta ta ajiye agefe. Ramadan kuwa yana kashe wayan, Dr. Sulaiman ya kira, arude yake fad’a masa halin da Rayyern din ke ciki. Jin hakanne kuma yasa Dr. Sulaiman tare taxi, Kai tsaye ya nufi gidan Rayyern din. After 20mn. Gaba d’aya Idanunta alumshe suke, saidai babu abunda suke fitarwa sai hawaye. Har yanzu kuma Rayyern din kwance yake akan cinyarta, Yayinda ya mak’alk’aleta k’am, kansa da fuskarsa kuwa duk suna kan cikinta, wannan yasa duk wani numfashin azaba, da yake fitarwa akan cikinta yake sauk’a. Har yanzu kuma jikinsa bai daina karkarwa ba, ga zufa dake feso masa tako ta ina. Wani irin rik’o yayiwa Jannart d’in, tare da sake matse hannunta dake saman cikinsa, ahankali take yawo da hannun nata, tare da d’an mammatsa cikin nasa. Wanda zuwa yanzu ya fara jin dadin hakan da takeyi masa, musamman yanda tausassan d’umin tafin hannunta, ke sauk’a akan mararsa. Ahankali batare da ta sani ba kuma, hawayenta ke sauk’a acikin gashin kansa. Duk da cewar baya cikin nutsuwarsa, amma hakan bai hanashi jin dumin hawayen nata acikin kansa ba da shessheƙan kukanta. Wani irin fitinannen numfashi yaja, alokacin da yaji ta d’aura hannunta akan, faffad’an k’irjinsa wanda yake bud’e, kasancewar ta cire masa aninayen rigar tasa. Ahankali ta tallabe habarsa cikin tafin hannunta. Tare da d’an bubbugawa a hankali murya a sanyaye take kiranshi. “Naan! Nasn!! Naan!!! Ka bude ido ka kada ka rufesu, gaya min dame zan taimaka maka, Naan ka bude idonka”. Take mgnar a raunace tana ci gaba da dan marin kumatunsa a hankali hankali, kana ta zuba idanunta kan kyakkyawar fuskarsa asanyaye takeyi masa komai, saboda har yanzu hawayen idanunta sun kasa tsayuwa. So yake ya buɗe ido ya kalleta amman ya kasa. Suna zaune ahakan ne kuma, yaji wani irin fitinanne kuma gigitaccen ciwo na taso masa, ciwon daya fi wanda ya taso masa abaya, ciwon daya sa shi jin duniyar na kifewa dashi. Haka kuma ciwon da azabarsa yasa shi kasa tantance duniyar da yake, cikin wani irin azaban dake sukan naman jikinsa, ya soma fitar da wani irin numfashi mai kama da nishi, lokaci daya kuma duk jikinsa ya soma sakewa. Sautin gurnanin numfashinsa da taji acikin kunnuwanta ne, kuma ya sata bud’e Idanunta amatuk’ar tsorace ta zuba masa idanu. Baza ta tab’a iya jurewa ganinsa ahaka ba, wannan dalilin ya sakata sakin sabon kuka mai tsuma zuciya. “A’a, A’a Naan Dan Allah karka rufe idanunka, karka tafi ka barni awannan duniyar da Bani da kowa sai kai, bansan kowa ba acikinta, Yah Allah ka taimakeni ka rufamin asiri Yah Allah ka taimaki bawanka ka sauk’a k’a masa wannan ciwon.” Ta k’are maganan cikin matsanancin kuka tare da silalo da hawaye, kana ta sunkuyowa garesa, dai-dai lokacin kuwa idanunsa suka rufe rub. Hannayenta duka biyu ta bud’e tare da rungumesa akan kirjinta, ta sake sakin wani sabon kuka, kuka kuma irin wanda bata tab’ayi ba arayuwarta. Dai-dai lokacinne kuma Dr. Sulaiman ya turo kofar falon ya shigo. Ita kuwa Jannart dake tsananin kuka kuwa, ko d’ago Kanta batayi ba, acikin kukan nata ne kuma ta sake rungume Rayyern din ak’irjinta. Azauce take fad’in. “Please Naan!! Please open your eyes please Naan don’t leave me please.....” Ta kai k’arshen maganan tana me jijjigasa, Ahankali kuma takai yatsunta daidai saitin hancinsa. Abunda taji ne kuma yasa ta waro Idanunta, amatuk’ar tsorace, cikin gigita da kuma tashin hankali, irin wanda bata tab’a samun kanta aciki ba, agaba d’aya rayuwarta. Idanunta dake zubar da hawaye ta zubawa Rayyern din, tare da soma girgiza kanta da sauri, cikin firgici da kuma mugun bugun zuciyar dake dukan k’irjinta, muryar na rawa tace. “Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* “Naan please ka bud’e idanunka, Dan Allah kayi numfashi!!” Ta kare maganan cikin matsanancin kukan, dake bayyana karyewar zuciyarta da rauninta. Hakan da Dr. Sulaiman ya ganine kuma ya sashi, k’arasowa cikin falon da sauri, hankalinsa amatukar tashe yace. “Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un, please Jannart stop crying, kiyi min bayanin abunda yake damunshi.” Jin muryar Dr. Sulaiman acikin kunnuwanta ne kuma, ya sata d’ago Kanta da sauri cikin shasshshek’an kuka, kana murya asark’e tace. “Ka taimakamin Doctor, Dan Allah ina tsoron ya rasa rayuwarsa, numfashinsa tafiya yakeyi, tun d’azu cikinsa keyi masa ciwo, kuma bansamu maganin da zan basa ba.” K’arasowa wajen nasu Dr Sulaiman yayi, cikin kuma tsananin yanayin damuwa yace. “Calm down Jannart, Insha Allah Rayyern zai samu lafiya, ki daina kuka kinji.” Ya k’are maganar yana me lalub’o waya daga aljihunsa. Rayyern dake rungume acikin k’irjinta kuwa, har yanzu da sauran numfashinsa, sannan kuma ahankali zuciyarsa ke bugawa, wanda kuma hakan na tafiya ne, da taimakon bugun zuciyar Jannart din da yake iya jiyowa acikin kirjinsa, kasancewar k’irjinsa da nata suna manne awaje d’aya. K’warai yana so ya bud’e idanunsa da suke lumshe, amma kuma bashi da k’warin guiwar yin hakan, saboda zuwa yanzu komai na jikinsa yayi sanyi. Jannart kuwa ahankali tasa hannayenta, ta sake matsetshi acikin jikinta, still kuma hawayen dake kwance akan fuskarta na d’iga ajikinsa. Duk ta rud’e Yayinda Idanunta sukayi ja sosai. Dr. Sulaiman kuwa Ganin yanda take arud’en ne yasa shi d’an rank’wafowa, kana cikin kulawa yace. “Ya kamata mu kaisa asibiti mafi kusa, domin bashi taimakon gaggawa, amma firstly yanzu sakeshi bari na fara sakashi a mota.” Ya ƙare mgnar yana matsowa kusa dasu, Sunkuyowa yayi da niyar janye Rayyern dake jikinta. Dai-dai lokacin kuma Rayyern ɗin ya fara wani irin numfarfashin masu nauyi. Saurin girgiza kanta tasoma yi, cikin tsoro da kuma fargaban abunda ka iya zuwa tace. “A’a Doctor Idan na sakeshi suma zaiyi fa. Kalli yadda numfashinsa keyifa zai d’auke gaba d’aya, Ina jin tsoro ni dai bazan iya sakeshi awannan yanayin ba, Dan Allah kakira mana Dr yazo ya duba shi.” Ta kai k’arshen maganan nata tana me, sake rungume Rayyern din acikin jikinta, Yayinda hawayen dake kwance akan fuskarta kuwa ke ci gaba da tsiyaya, tamkar ankunna famfo. Baki Dr. Sulaiman din ya bud’e da niyar cewa wani abu, saidai kiran daya shigo cikin wayar tasa ne, yasa shi yin shiru tare da d’aukan wayan ya kara akan kunnensa. Daga can b’angaren Ramadan jin Dr Sulaiman din ya d’aga wayan, cikin tsananin tashin hankali yace. “Please Dr ya ake ciki, ya jikin Hamma Rayyern din? Kun kaishi asibitin Ina fatan babu abunda ya sameshi?” Ramadan yayi tambayan duk agigice. Kai Dr Sulaiman din ya girgiza, kana cikin yanayin damuwa yace. “Ramadan ya zanyi Jannart ta rik’e sa gam, ta yanda babu yanda zan iya d’aukarsa, saboda tace wai Idan ta sakeshi suma zaiyi, na rasa makama Ramadan Domin ciwon nasa ya tashi sosai awannan karon.” “Innalillahi wa’inna Ilaihirraju’un, Dr Sulaiman kayi wani abu mana, kayi wani abu kada Hamma na ya rasa ransa, Dan Allah ko Doctor ne kaje ka kira a waje.” Ramadan ya fadi haka cikin tashin hankali. Kai Dr Sulaiman ya jinjina, tare kuma da kad’a kansa cikin gamsuwa yace. “Okay Ramadan amma inajin tsoron tafiya nabarsu awannan yanayin, Rayyern yana gab da suma, gashi Jannart kuma sai kuka take kamar zata shid’e, gaba d’aya na kasa iya control dinsu dukansu biyu.” “Yah Allah help us.” Ramadan ya fad’a cikin muryarsa da tayi rauni sosai, cike kuma da tausayin d’an uwan nasa, ga kuma Jannart dake ta kuka, domin daga cikin wayar yana iya jiyo sautin kukan da takeyi. Jannart dake rungume da Rayyern din kuwa, kwata kwata bama tasu Dr Sulaiman din takeyi ba, damuwarta shine taga Rayyern din ya bud’e idanunsa. Ahankali ta dawo da kallonta garesa, tare dasa hannunta d’aya ta tallafo hab’arsa cikin kuka tace. “Dan Allah Naan ka bud’e idanunka, kada ka daina numfashi, kada kuma ka cire rai da rayuwa in sha Allah, ai zaka samu sauki ko, nasan zaka warke zaka samu lafiya mu koma Nigeria lfy en Mamynka da Abbanka su ganka lfy, za kayi rayuwa kamar kowa muna bukatar ka a tsakiyar mu, dan Allah ka bud’e idanunka yanzu, ka dawo cikin hayyacinka Dan Allah...” Ta k’are maganan cikin tsananin kuka da kuma raunin zuciya, ahankali kuma tasa hannunta akan kumatunsa tana d’an bubbugawa, cike dason taga ya bud’e idanunsa. Idanu Dr Sulaiman ya zuba musu, lokaci daya kuma duk jikinsa yayi sanyi, musamman da yaga yanda Jannart din ke kuka sosai da sosai. Maida wayar tasa cikin aljihu yayi, cikin sauri kuma ya d’auki key din motar Rayyern din, da ya gani akan table, tamkar wanda zai tashi sama saboda sauri, haka ya sa Kai ya fice daga cikin falon. Kaitsaye wajen da motar Rayyern din yake ya nufa, yana shiga kuwa ya cilla motar kan titi, tare da nufar babban hospital din garin, wanda kuma shine mafi kusa dasu. Jannart dake zaune kuwa duk da taji fitansa, amma bata d’ago Kanta ta kalleshi ba, Idanunta har yanzu suna kan fuskar Rayyern, still kuma ko wani d’igon hawayenta d’aya, da zai fita akan fuskarsa yake sauk’a. Ahankali take yawo da hannunta dake kan hab’arsa, har ta k’araso zuwa kan kirjinsa. Lallausan tafin hannunta ta kife akan kirjin nasa, dai-dai saitin zuciyarsa, Jin zuciyar tasa na d’an bugawa ahankali ne kuma ya sata, lumshe Idanunta tare da motsa labb’anta cikin sanyi tace. “Ya Allah ka taimaki Naanu na Yah Allah ka bashi lafiya, kasanya juriya acikin rayuwarsa, Allah kagani bamu da kowa anan saikai, Kai ke kulawa damu akoda yaushe, Ya Allah yauma ka kula damu, ka saukaka mana tsanani izuwa sauki ya Allah ka rufa min asiri ka bawa Naanu na lfy.” Takai karshen maganan hawaye yana me shatata akan fuskar nata. Rayyern dake kwance ajikinta kuwa, duk wani abu da take fadi yana jinsu acikin kunnuwansa, saidai kuma yakanji kalaman nata da sautin amon muryar nata tamkar acikin mafarki, saboda gangar jikinsa ne kawai take wannan duniyar, hankalinsa kuwa ya tafi izuwa wata duniyar ta daban. Suna ahakanne kuma k’iran Ramadan ya shigo cikin wayar Rayyern din dake gefe, Ganin sunan Ramadan ne kuma, yasa ta d’aga wayar da sauri tana k’arawa akan kunnenta, ta sake fashewa da kuka, still cikin muryar sheshshek’a tace. “Ramadan har yanzu baidawo cikin hayyacinsa ba, na shiga uku Ramadan banason wani abu ya sameshi, duk jikinsa rawa yakeyi, gaba daya ya fita ahayyacinsa, Ramadan ya zanyi....” Sautin kukan nata ne yasa Ramadan d’an rumtse idanunsa, zuciyarsa cike da damuwa, da kuma tashin hankali yace. “Zai dawo Hayyacinsa Aunty Jannart, Insha Allah nan bada jimawa ba Hamma Rayyern zai dawo hayyacinsa, ki daina kuka dan Allah, ki kula dashi kafun Dr. Sulaiman ya dawo.” Cikin kukan ta jinjina kai, saidai ta kasa cewa komai sai sheshshekanta da yake tashi. Acan Nigeria din kuwa Mamy dake gefen Ramadan, itama hawaye takeyi gaba daya ta shiga cikin damuwa. Haka ma Abba wanda ya zauna yayi ta gumi, abubuwa da yawa yake sak’awa acikin zuciyarsa, kallo daya kuma zakayi masa kafahimci cewa yana cikin matsananciyar damuwa. Kasancewar kuma Ramadan din a hands free ya saka wayar ne, yasa dukansu suke iya jiyo kukan Jannart din, harma da nishin Rayyern dake tashi k’asa k’asa. Ahankali Abban ya d’ago ya kalli Ramadan, da hannu Yayi masa alama akan ya bashi wayar. Ganin hakanne kuma yasa Ramadan mik’a masa, kara wayar Abban yayi akan kunnensa, cikin son b’oye damuwa da kuma tausasa murya yace. “Jannart.” Jannart dake zaune kuwa jin muryar Abban acikin wayanne yasa ta d’an zabura, cikin rawar murya tace. “Abba Hamma! Hamma!! Abba jikinsa yana ta b’ari, ga numfashinsa ya kusa d’aukewa, ciwo yakeji sosai, Dan Allah Abba ka taimakeshi.” Idanu Abban ya d’an lumshe saboda tsananin tausayin yarinyar da yaji, domin ayanzu kukan ta yafi komai d’aga musu hankali sabida yanaga tashin hankali da take ciki zai hanata yin abinda ya dace. “Jannart, Jannart!!” Abban ya kira sunanta ahankali. Yanda taji sautin muryar Abban ne kuma yasa ta, d’an tsagaita kukan nata tare da amsawa. “Kiyi shiru kinji ki kwantar da hankalinki, ki daina wannan kukan In sha Allah Rayyern zai samu lafiya, ki daina kuka ki zama mai juriya akan ciwon sa kinji ko Jannart, yanzu addu’a ya kamata ki masa, ki daina kuka domin yawan kuka zai iya jawo miki wata matsalar kema, saboda haka ki share hawayenki Allah nanan kuma zai Iyar muku.” Abban ya fad’i haka cikin son bata k’arfin guiwa. Jin hakanne kuma yasa ta sanya hannu ta share hawayenta, cikin nuna biyayyarta agaresa tace. “To Abba.” Kai Abban ya jinjina cike da yabawa halin yarinyar, kana Ahankali ya zare wayar akunnensa ya kashe, saboda shi d’inma dazai samu dama, kukan zaiyi Domin har abada bazai tab’a son ace wani abu ya samu Rayyern din ba, haka kuma bazai so ace Rayyern yabar duniya batare da ya sauk’e wani k’aton nauyin dake wuyansa ba, Lallai zaiso ace Rayyern ya rayu, har zuwa lokacin da gaskiya zatayi halinta. Baya ga haka kuma Rayyern din shine komai nasu, shine AHALI’nsu kuma k’ashin bayansu. Ahankali ta zare wayar daga kan kunnenta, tare da lumshe Idanunta tana mejin yanda Rayyern din ke sake shigewa cikin jikinta, Yayinda ya saka duka hannayensa biyu ya rungume cikinta gam. Wanda hakan da yayi din kuma alamace dake, nuna cewar yanajin ciwo sosai. Acan b’angaren Dr Sulaiman kuwa. Koda yaje EUROUPEAN Medical senter mascow (E.M.S) din emergency Doctor ya nema, bayan ya shaidawa Doctorn matsalan Rayyern din ne kuma, suka nufo gidan kaitsaye. Suna isowa kuwa ko gama dai-dai-ta parking ba suyi ba, direct suka nufi cikin gidan Dan bawa, Rayyern din agajin gaggawa. Jin motsin shigowar su Dr Rayyern dinne, kuma ya sata d’ago da kanta ahankali ta kallesu. Dr James ne wanda Sulaiman din ya d’auko, ya k’araso cikin falon tare da matsowa inda suke, Cikin kulawa da kuma harshensa na turanci yace. “Madam ko zaki iya matsawa na dubashi, saboda akwai buk’atar sai nayi checking nasa sosai.” Idanunta da sukayi jajur ta zubawa farin baturen likitan dake gabanta, kaman mai nazartar wani abu, Cikin sheshshek’an kuka kuma ta girgiza masa kai, murya araunace tace. “Ka dubashi ahaka saboda bazan iya barinsa ba, inaji ajikina Idan na barshi mutuwa zaiyi, Dr ka kalla fa numfashinsa seizing yakeyi, Dan Allah kayi sauri ka dubashi ahaka kada wani abu ya sameshi.” Kai Doctorn ya girgiza saboda yasan duba, patient din ahaka ba abu bane da zai yiwu, saboda akwai buk’atar dole sai anyi checking d’insa, saidai kuma da gaske yaga Jannart ba zata tab’a bari a dubasa, ba tare da yana jikinta ba. Sanin cewar Idan aka k’ara wasu mintuna ahaka komai zai iya faruwa ne, yasa doctor din matsowa, ya d’aura hannunsa akan wuyar Rayyern, tare dasa wani abu mai kaman na’ura adai-dai kan cikin Rayyern din. Bayan ya gama saka abunne kuma, ya d’ago ya kalli Jannart dake hawaye, shikam har acikin ransa yana me mamakin k’arfin halinta. Wani k’wayan magani ya b’allo daga cikin wani sachet, mik’a mata maganin yayi kana Cikin harshen turanci yace. “Kisa masa wannan ak’asan harshensa, saboda zaifi saurin yi masa aiki, zai kuma yi tasiri acikin jijiyoyin jikinsa.” Da sauri ta jinjina kai tare da karb’an k’wayar maganin, kasancewar har yanzu Rayyern din na kwance ajikinta ne kuma, yasa ahankali ta juyo da fuskarsa, ya zamana suna fuskantar juna, fuskar tasa da tayi ja sosai ta d’an kalla, cikin sanyi da kuma tsananin tausayawa, tasa hannunta na dama ta saka mishi cikin bakinsa, d’aya daga cikin yatsunta tasa ta d’an d’aga harshensa, tare da tura k’wayan maganin ak’asan harshen nasa, kamar yanda doctor d’in ya buk’ata. Ganin nan take maganin har ya soma narkewa, acikin bakin nasa ne yasa ta, zare yatsarta ahankali tare da zubawa kyakkyawar fuskarsa idanu. Lokaci d’aya har rama ta bayyana akan fuskar tasa, Yayinda saman fatar idanunsa sukayi wani irin ja, haka ma labb’an bakinsa, da tsabar ja tamkar zaka latsa jini ya fito. Dogon hancinsa da ya tafi straight ta kalla, hadi da Zara zaran gashin idanunsa wanda sukayi wasar wasar. Wani irin hawayen tausayinsa ne ya cika Idanunta, wanda yasa ahankali tasa hannu ta shafa fuskar nasa. Sauk’an d’umin hannunta akan fuskarsa ne kuma, ya sashi sauk’e wani irin ajiyar zuciya. Ahankali kuma ya sake shigewa jikinta, batare da sanin abunda yakeyi ba kuwa, ya cusa fuskarsa acikin k’irjinta, domin ananne kad’ai Idan ya saka kansa, yakejin nutsuwa na saukar masa, duk da baisan cewa akan k’irjinta yake ba, amma aduk sanda ya d’aura kansa akan kirjin nata, yana iya jiyo sautin bugun zuciyarta, hakan kuwa na taimakawa zuciyarsa, wajen ci gaba da bugawa amaimakon tsayawa da take kokarin yi. Jin yanda ya saka fuskarsa acikin k’irjinta ne kuma, ya sata lumshe Idanunta, tare da d’aura hannunta akansa, ahankali ta shiga tura y’an yatsun hannunta, acikin tarin sumar kansa. Dr James kuwa fatar jikin Rayyern din ya tsurawa ido, ganin yanda kowacce gashin jikinsa ke mimmikewa ne, kuma ya sashi zare wannan abu mai kaman na’urar daya lik’a masa acikinsa. Ahankali ya koma kan kujera ya zauna, saboda yasan zuwa yanzu maganin daya bawa Rayyern din ya soma aiki, kasancewar yasan maganin yana da k’arfi sosai. Ganin Dr James din ya zauna ne, yasa Dr. Sulaiman shima ya zauna. Kallon Dr. Sulaiman James din yayi, cikin son bashi k’warin guiwa yace. “Zaiyi sauki domin maganin dana bashi yana da karfi sosai, just 20mn zai samu relief don’t worry.” Ajiyar zuciya Dr Sulaiman ya sauk’e, Dan bashi da wani burin da ya wuce haka. Duk idanu suka tsurawa su Rayyern din, wanda har yanzu jikinsa ya kasa daina b’ari. Jannart kuwa hab’arta ta d’an d’aura akan Rayyern din, tare da zubawa hannunsa dake kan marar tasa idanu. Ganin yanda yake ta danna marartasa ne, yasa ahankali ta d’aura hannunta akan nasa hannun. Aikuwa kamar jira yake hakan ya kasance, cikin sauri ya kamo hannun nata ya d’aura ak’asan nasa. Ak’agauce ya shiga danna hannun nata asaman cikinsa, wanda da dukkan alama anan yafi jin ciwon. Ahankali hankali kuma ya shiga tura hannun nata zuwa kan mararsa, har dai ya zamana yatsunta na d’an tabo boxer d’insa, ma’ana asalin kan mararsa, wanda hakan yasa take iya tab’o, kwantaccen gashin dake saman marar tasa. Ahankali ta lumshe Idanunta, da suke fitar da wasu irin hawaye masu zafi, duk da tasan cewar agaban su Dr Sulaeman suke, amma ta kasa janye hannunta daga inda ya kai mata, kuma Koda ace zatayi hakan ma, to ba zata samu dama ba, saboda wani irin riko da yayiwa hannun nata. Sake damk’e hannun nata yayi, cikin kuma zafin ciwon da yakeji ya danna tafin hannunta akan mararsa da k’arfi. Atake ya saki wani irin nishi da kuma Ajiyar zuciya mai karfi, still cikin gigita ya sake danna hannun nata akan mararsa, wanda ayanzu har tana iya jiyo tudun marar tasa. Idanunta ta sake lumshewa, fahimtar abunda yake so dinne kuma yasa, Ahankali ta soma yawo da hannunta akan marar tasa, tare da d’an daddanawa tana yi masa massaging jin yanajin sassaucin ciwon yasa cusa hannunta cikin boxer ɗinsa kad’an yana mai danna hannunta. Dai-dai hannunta ya iso saman penis d’insa ne kuma, ta d’an danna kad’an, batare da ta bari kuma hannunta ya tab’a penis din nasa ba. “Hyyyyhhhhhhhhhimm”. Haka da tayi dinne kuma yasa shi, sauke wani irin nannauyan Ajiyar zuciya, tare da jan dogon numfashi, ya sake shigewa cikin jikinta. Bayan ya d’aura hannunsa akan nata hannun. Haka ya dinga danna hannunta akan marar nasa, yana me sauke Ajiyar zuciya akai akai, idanunsa dake arufe kuwa, ahankali suka soma matsawa, saidai yanajin yanayinsa tamkar wani d’an maye. Ahankali ya gyara kwanciyarsa, tare da juyawa ya kifa kansa akan cikinta, saidai kuma still har yanzu hannunta na kan mararsa, tana d’an mammatsa mishi. Dr James ne ya kuma Kallon Dr Sulaiman da yayi jigum. duk alamomin damuwa sun bayyana akan fuskarsa. “Calm down Dr, zai samu sauki na fad’a ma, saidai maganin dana bashi yana sa bacci, amma daya farka komai zai dawo normal, saidai amma kada yayi wasa da maganin, ya zamana yana sha kullum kuma akan lokaci.” Dr James din ya fadi haka yana me mik’awa, Dr Sulaiman magungunan Rayyern din. K’arb’an maganin Dr. Sulaiman yayi cikin kuma nuna godiyarsu yace. “Insha Allah zamuna kulawa wajen shan maganinsa, mun gode sosai doctor.” Kai Dr James ya jinjina tare da mik’ewa tsaye, hannunsa rike da y’ar jakar maganinsa, ya kalli Jannart da take rungume da Rayyern din. “Don’t worry madam mijinki zai warke nan bada jimawa ba, amma kina kulawa dashi sosai akan shan magani.” Kai Jannart din ta jinjina masa alaman to. Shikuwa Dr Sulaiman d’an kallonta yayi, cikin tausasawa yace. “Bari nayi dropping d’insa I’m back, ko akwai abunda kike buk’ata?” Still kanta ta girgiza alaman babu, saboda duk kukan da tayi ya galabaitar da ita. Dr Sulaiman kuwa bayan Dr James yabi, suka fice daga falon. Fitar nasu ne kuma yasa ahankali ta dawo da kallonta ga Rayyern d’in. Wanda yayi kwance lub ajikinta. Idanu ta zuba masa saboda zuwa yanzu, duk wani karkarwa da jikinsa keyi ya bari, sannan numfashinsa ya d’an dai-dai-ta, Dan ahankali yake sakin ajiyar zuciya, saidai kuma har yanzu ya kasa sakin hannunta dake kan mararsa. Kyawawan Idanunta masu d’auke da ruwan hawaye, ta tsayar akan kyakkyawar fuskarsa. Idanunsa dake marairaicewa ta kalla, wanda sukayi yanayi dana d’an maye ko kuma maijin bacci. “Naan!!” Ta k’ira sunansa da wata irin cool voice, mai ratsa jiki da jijiya. Muryar da amon sautinta ya ratsa cikin kunnuwansa, duk da cewar baya cikin yanayi mai dadi amman yajita kuma ya gane muryarta ne. “Naan!!!” Ta sake kiran sunan nasa akaro na biyu, saidai kuma ganin bai amsa ta bane, yasa ahankali ta sake tura d’ayan hannunta cikin sumar kansa. Ajiyar zuciya mai nauyi ta ji ya sauk’e, ahankali kuma taji ya sake matsewa ajikinta, tare da gyara zaman hannunta dake cikin boxer d’insa. Sassanyar Ajiyar zuciya Itama ta sauk’e akaron farko, tun bayan tashin ciwon nasa, da taji nutsuwa ya d’an sauk’ar mata. Sak’e mik’e k’afafunta tayi, tare da d’an rank’wafowa kansa ahankali. Idanunsa dake ta narkewa ta kalla. Hakan kuwa shiya k’arawa zuciyarta wani irin matsanancin tausayinsa, hannunta dake cikin gashinsa ta zaro, ahankali ta shiga shafa sumar kansa. Wani irin sassayan numfashi ya fesar a hankali tare da ƙara matse jikinta kana ya ƙara cusa hannunta cikin boxer insa, domin yanaji masifar daɗin hakan. Ita kuwa Jannart. Ganin yanda yake ta marairaicewa ne kuma yasa, Ahankali ta sauk’e bakinta adai dai saitin...! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* A kunnensa, bakin nata ta d’an bud’e tare da soma hura masa iskan bakinta mai d’an d’umi. “Ahhhhhhhhhhhhs!!!” Ya saki wani irin narkekken nishi tare da lumshe idanunsa, yana mejin duk wani tsikar jikinsa na amsawa, saboda dumin bakinta da yaji yana ratsa cikin kunnensa da dadɗam k’amshi jikinta. Bak’aramin dadin hakan yaji ba, saboda wani relief dayaji yana samu. Hakan yashi ƙara lafewa a jikinta tare da manna kanshi da cikinta tamkar zai shige cikin jikinta. Suna ahakanne kuma, wayarsa dake gefe ta soma k’ara, Ganin sunan Ramadan na yawo akan screen din wayar ne kuma, yasa cikin sauri Jannart ta d’auki wayar tare da karawa akan kunnenta. Daga can b’angaren Ramadan da duk hankalinsa ke atashe yace. “Aunty Jannart ya jikin Hamma Rayyern din, Ina fatan ya dai samu sauki, likitan yazo ya dubasa ko?” Kanta ta d’an jinjina tamkar Ramadan d’in yana gabanta, cikin dashashshiyar muryar da rauni ya mamaye cikinta tace. “Da sauk’i, likitan yazo ya bashi magani, ya kuma ce zuwa anjima zai ji sauki sosai.” Ajiyar zuciya Ramadan ya sauk’e, lokaci daya kuma yaji nutsuwa ya sauk’ar masa, wanda hakan yasa cikin jin dadi yace. “Alhamdulillah Allah mun gode ma, Insha Allah dama nasan zaiyi sauki, please Aunty Jannart ki kwantar da hankalinki, ki daina kuka kinji, zuwa anjima idan ya samu bacci zai tashi lafiya.” Hawayen daya sauk’o daga kan Idanunta ta d’an share, ahankali kuma cikin sanyi tace. “To Ramadan Ina Mamy?” Mamy dake gefensa ne wanda dama tanajin duk wayar da sukeyi dinne, ta matso tare da amsar wayar, cikin muryar dake nuna cewar itama tayi kuka tace. “Jannart y’ata ya jikin Rayyern d’in?” Idanu Jannart din ta d’an lumshe tare, da sa hannunta ta shafa kan Rayyern d’in, cikin tausasa murya tace. “Jikinsa da sauki Mamy Dr yace zuwa anjima komai zai lafa, kuma yanzu ma yaji sauki har ya d’an fara Jin bacci ma.” Ajiyar zuciya Mamyn ta sauk’e, cikin jin dadin hakan tace. “Alhamdulillah Allah ya kara masa lafiya, yasa zakkan jiki ne, ki nutsu ki kwantar da hankalinki kinji, ki daina yawan kuka kada ya haifar miki da ciwon Kai, yanzu ki kula dashi zan kuma kiranki anjima.” “To Mamy.” Jannart din ta fad’a asanyaye, tare da zare wayar akan kunnenta. Kallonta ta mayar ga Rayyern din, Ganin idanunsa arufe ne kuma yasa ta ci gaba da matsa masa saman marar tasa. Da yawan ajiyar zuciyar da yake sauk’ewa ne, kuma yasa ta gane cewar ba bacci yakeyi. Shikuwa Rayyern duk da yana cikin wani yanayi, amma hakan bai hanashi sanin duk wani motsinta ba, harta sheshshek’an kukan da takeyi din, duk yanaji acikin kunnuwansa, saidai bashi da kuzari ko karfin dazai iya tab’uka komai. Yayinda ayanzun kuwa babu abunda yake bukata, kamar yaji ta ci gaba da hura masa kunnensa, saboda abun Yayi masa dadi sosai, amma to tayaya zai gaya mata taci gaba dayi masa hakan, shida ayanzu ko labb’an bakinsa baya tunanin zai iya motsawa. Sake gyara kwanciyarsa ajikinta yayi, yana mejin dadin lallausan sleeping dress din dake jikinta, uwa uba ga wani sihirtaccen k’amshi da yake tashi ajikinta. Almost 1hour suna zaune ahaka ita dashi, har yanzu kuwa yana lafe ajikinta, duk da cewar ciwon nasa ya sauk’a sosai, amma Sam ya kasa motsa gab’ob’in jikinsa da kyau, fact ma bai gama dawowa sense d’insa duka ba, saboda azabar da yasha kana haka nan yakeji bazai rabata da jikinsa ba. Dr Sulaiman ne ya turo k’ofar falon ya shigo, hannunsa d’auke da manya manyan ledodin restaurant guda biyu. Idanunsa daya sauk’e akansu yayi saurin kawar wa, saboda yanda yaga suna manne da juna, ga kuma hannun Jannart dake cikin boxer’n Rayyern din, Yayinda shi kuma ya lafe ajikinta kamar k’aramin yaro kana hannunsa na kan nata hannun. Murmushi Dr Sulaiman din yayi, yayinda acan k’asan zuciyarsa kuwa, mamakin kasancewar Rayyern da Jannart din a haka yake, domin arayuwarsa wannan ne karo na farko, daya fara ganin Rayyern din ajikin mace numfashi ya ɗan ja a hankali. Kansa ya d’an kawar tare da k’arasowa cikin falon, ledodin dake hannun nasa ya ajiye, had’e da Kallon Jannart din cikin kulawa yace. “Sannu ya jikin nasa?” “Da sauk’i.” Jannart din ta basa amsa asanyaye. Shi d’inma kuma ganin Rayyern din akwance lub ne, yasa shi tabbatarwa kansa cewar jikin da sauk’i. Tsayuwarsa ya d’an gyara tare da cewa. “Masha Allah Allah ya kara sauki, ga abinci nan na taho dashi, koda zai tashi sai ki taimaka ki basa, Dan Allah kuma da asuba ki basa sauran magungunansa yasha, saboda zasu taimaka masa wajen samun karfin jiki.” Kai Jannart din ta jinjina, tare dasa hannu ta karb’i magungunan da yake mik’o mata. Ganin ta karb’i magungunan ne kuma, yasa Dr Sulaiman din daukan wayarsa dake kan kujera, tare kuma da ajiye car key din Rayyern d’in. Kana yace. “To ni zan wuce Allah ya k’ara sauki, Insha Allah kuma Gobe da safe zanzo na duba jikin nasa, please karki saka damuwa aranki kinji, da yardar Allah komai zai dai-dai-ta, ki daina kuka ki samu kema ki d’anci abinci, sannan koda wani abu zai taso, zaki iya nemana akwai number na acikin wayarsa.” Kanta ta jinjina masa, kana murya asanyaye tace. “To Dr Sulaiman mungode sosai, Allah ya saka da al'khairi.” “Ameen, amma ko zan taimaka miki Idan yaso sai nakaisa d’aki ya kwanta.” Saurin girgiza masa Kai tayi, hade da cewa. “A'a kabarshi kawai tunda ya kwanta, kuma har yayi bacci banason ya tashi, kuma ciwon ya sake dawowa.” D’an Murmushi Dr Sulaiman yayi, tare dayi mata saida safe kawai, ya juya ya fice daga cikin falon. Ganin fitar Dr Sulaiman dinne kuma, yasa ta gyara zamanta tare dasa hannayenta, Ahankali ta gyarawa Rayyern din kwanciyarsa, ya zamana suna fuskantar juna. Kyakkyawar fuskar tasa ta tsurawa ido, tana me Kallon yanda sajensa ya kwanta lub, ga kuma numfashinsa dake sauk’a akan cikinta, yana fita ahankali, ta kife tafin hannunta akan lallausan sajen nasa tana shafawa. Still daga k’asan sa kuma d’ayan hannun nata ne, kife akan mararsa. tana shafawa tare da mammatsawa. Idanunsa dake alumshe ya d’an motsa, domin duk da kasancewar bacci yakeyi, amma hakan bai hanashi jin wani iri sabo kuma baƙon yanayi mai masifar ratsa zuciya ajikinsa ba, saboda sajensa da take shafawa, ga kuma dumin tafin hannunta dake ratsa saman mararsa, yana jin hakan kuma har akan penis d’insa wani irin fitinennen abu yakeji har cikin maɗigar kanaa. Wani irin yanayi ne na daban, wanda bai tab’a jiba sai yau d’in, kasancewar a iyaka tsawon rayuwarsa, banda mahaifiyarsa wata mace bata tab’a kusanci dashi bare har aje ga haka ba, tun da ya taso kuma wata mace, bata ta’ba d’aura hannunta akan mararsa haka ba sai yau. Wannan dalilin yasa duk yajisa wani daban wani irin tsuma jikinsa ya fara tare da sakewa. Jannart kuwa Sam ta kasa d’auke idanunta daga kallonsa, domin wani irin matsanancin tausayinsa takeji na ratsa zuciyarta. Suna ahaka har bacci mai nauyi ya d’aukesa. Jin yanda yake fitar da numfashi ne kuma, yasa itama Jannart din maida idanunta ta lumshe, tare da jingina kanta ajikin kujera, har zuwa yanzu kuma hannunta nakan mararsa tana shafawa ahankali ganin alamun yayi bacci ne yasata fara janye hannunta daga cikin boxer ɗinsa, Da sauri ta zuba mishi idanu, jin yadda ya zabura cikin alamun baccin ya matse hannunta tare da cusashi cikin boxer insa. Yayinda d’ayan hannun nasa kuma ya d’aura akan nata, acikin baccin nasa ne kuma ya rik’e hannun nata gamgam, tare da had’e tafin hannunsu waje d’aya dogon numfashi ta ya sauke tare da ci gaba da baccinsa. Kai ta jinjina tare da lumshe idanunta. Tana nan ahaka itama batare da ta ankara ba, bacci b’arawo ya d’auketa. Yanayin yanda ta d’an kishingid’an ne kuma, yasa Rayyern din yana tashi akan fuskarta zai fara sauk’e idanunsa. Gaba d’ayansu bacci sukeyi ahaka, saidai Jannart har acikin baccin nata, ajiyar zuciya irin na wanda yasha kuka ya koshi take ta saukewa, Yayinda shi kuwa Rayyern yake baccin nasa anutse, saboda yanzu duk wani pain din ya daina. 5:46 am. Ahankali ya d’an motsa jikinsa, tare kuma da motsa fatar idanunsa wanda sukayi nauyi sosai. Jin yanda wani irin k’amshi ke shiga cikin hancinsa ne kuma yasa shi soma d’an bud’e idanunsa, tare da sa lallausan tafin hannunsa ya shafa inda kannasa ke kwance, d’umin fatar cikin ta da yaji ne kuma, ya sashi k’arasa bud’e idanun nasa a hankali, ya sauk’e ganinsa akan lafaffen cikinta. Haka yakejin duk gaba d’aya jikinsa yayi weak, ga kuma wani irin yanayi irin na marassa lafiya da yakejin yana damunsa. Ahankali ya d’an d’ago idanunsa sama, inda ya sauke ganinsa akan fuskar Jannart din, wanda take d’auke da busassun hawaye. Maraitattun idanun nasa ya zubawa kyakkyawar fuskar tata, yana me Kallon yanda y’an k’ananan lips dinta suka bushe, kasancewar kuma Idanunta a lumshe suke, shiyasa yalwatattun gashin Idanunta suma sukayi lub, Ahankali yake yawo da idanunsa akan fuskar tata, yana me k’arewa kyawunta kallo. D’an k’aramin bakin nata ya kuma kallo, kana ahankali ya maida idanunsa ya lumshe, wani irin sassanyar ajiyar zuciya ya sauk’e, lokaci d’aya kuma duk abubuwan da suka faru daren jiyan suka shiga dawowa cikin kansa filla filla, komai daya faru saida ya dawo masa, babu wani abu ko d’aya daya manta. Saidai babu wani abu daya fi dawo masa kamar, kalaman da Jannart din ke fadi, da kuma sautin kukanta wanda yakejinsa, tamkar yanzu ne takeyi. Akaron farko na cikin rayuwarsa da yaji wani irin rauni, ya lullub’e masa zuciya agame da yarinyar, domin saboda shi ne tayi kuka har saida Idanunta suka kumbura. Idanunsa ya kuma bud’ewa ya sake kallon cute face dinta, Anutse kuma ya gangaro da Kallon nasa zuwa kirjinta, wanda yake d’an motsawa Ahankali, saboda numfashin da take fitarwa. wuyanta ya kalla, had’e da saman kirjin nata, kasancewar kuma wuyar rigar nata ya d’an zame k’asa ne, ya sashi sauke idanunsa akan saman white breast dinta daya dan bayyana, ga kuma shatin tsayayyun nipples dinta da suka bayyana kansu ta cikin rigar, tamkar zasu tsole mishi ido. Idanunsa ya d’an lumshe da sauri sabida wani irin yar-yar da yaji tsikar jikinsa na zubawa, wani irin harbawa yaji zuciyarsa nayi saboda yanda yaji tsikar jikinsa, sun mimmik’e, gaba ɗayansu wanda kuma hakan ya faru ne saboda Kallon kirjin nata da yayi. Ahankali ya fesar da wani rin numfashi, tare da d’an soma k’ok’arin motsawa, sai alokacinne kuma ya ankara da hannunta dake kan mararsa, idanunsa ya d’an rumtse da masifan karfi saboda wani irin masifeffen abu da yaji ajikinsa, a d’an yunk’urawa yayi zai tashi. Hakanne kuma yasa Jannart din ta ad’an razana, duk da cewar tana cikin yanayin bacci, domin atunaninta ko ciwonne ya sake tashi, hakan yasa ta soma d’an jujjuya hannun nata dake kan mararsa, tare da matsawa ahankali take shafa wajen, tanayin hakanne kuma duk acikin yanayin baccinta tana mai ƙara cusa yatsun hannunta cikin boxer insa. Dai-dai isowar dumin hannun nata, saman penis d’insa ne ya sa gaba d’aya tsikar jikinsa mimmik’ewa, lokaci d’aya kuma yaji wani irin abu na yawo acikin sassan jikinsa gaba ɗaya yana haura cikin ƙoƙwalwar kansa, take kuma duk wasu jijiyoyin jikinsa suka mik’e, duk da cewar hannun nata bai kai ga tab’a penis din nasa ba, amma yanayin yanda take shafa saman wajen, yasa shi jin yanayi na daban, yanayine irin wanda tunda yake arayuwarsa bai tab’a jiba, saboda yanda yaji duk wani kofar amsar sak’o na jikinsa, na amsawa, ga kuma bugun zuciyarsa da yaji ya tsananta. Idanunsa dake alumshe ya d’an bud’e, tare dajan wani dogon numfashi mai kama da nishin suna ta bakinsa, Gaba d’aya ya rasa ta ina zai fara motsa jikinsa, saboda abunda yakeji ayanzun ya wuce hankalinsa, domin ji yake tamkar ana fusgar numfashin sa, Yayinda wani abu mai kama da hot feeling ke shirin d’ai d’aita nutsuwarsa ta duniya. Ita kuwa Jannart jin ya fara mutsu-mutsu ne yasata ci gaba da lallatsa wurin. Wani irin fitinennen harbawa Naan ɗinsa tayi tare da tsalle tayi wani irin miƙewar da bai taɓayi, A gigice yakai hannunsa cikin boxer din nasa, tare da d’aura lallausan tafin hannun nasa akan nata. Sabida ji yayi tamkar Naan ɗinsa zata tsinke ta bar gaggar jikinsa, wani irin masifeffen karkarwa jikinsa baki daya ya fara. Jin hakan da tayi ne kuma yasa ta ci gaba da yawo da tafin hannun nata akan mararsa, domin ita azatonta hakan yakeso. Slowly haka take shafa saman marar tasa, tana d’an jujjuya yatsunta akai, batare kuma da ta San inda take kai hannun nata ba, ta sauk’e lallausan tsakiyan tafin hannun nata akan saman penis d’insa. Azababbben numfashi mai kama dana zaucewa Rayyern din ya sauk’e, lokaci daya kuma duk jikinsa ya soma tsuma, saboda ajikinsa ji yake tamkar tana yi masa hakanne da wani irin salo, wanda bazai taba iya jurewa jinsa ba. Cikin numfashinsa dake fusga irin na mutumin da ya kamu da matsanancin sha’awa, yayi saurin rik’o hannunta tare da jawosa waje, saboda bazai taba iya jurewa hakan da takeyi mishi ba, dan yanzu ma ji yakeyi tamkar numfashin nasa zai dauke. Jannart kuwa jin ya zare hannun nata daga kan marar nasa ne, yasa cikin sauri ta bud’e idanunta. Karab kuwa idanunsu suka fad’a cikin na juna. Wani irin kallo duk sukayiwa junansu, mai tab’a zuciya, Yayinda ita take kallonsa da Idanunta masu dauke da tausayinsa, shi kuwa da idanunsa masu yanayin sha’awa yake kallonta, wanda suke d’an lumshewa ahankali sabida yanayi azabebbiyar sha'awar forkon rayuwa. Hannunta daya cire tasa ta d’an tallafo hab’arsa, cikin kulawa da kuma sanyin murya tace. “Naan, ka tashi ya jikin naka? kanajin ciwo ajikinka har yanzu ne?”. Ta d’an yi masa tambayar tana me shafa gefen fuskarsa. Shidai Rayyern idanu ya zuba mata, saboda yanda yakejin jikinsa, har yanzu tsikar jikinsa bai daina tashi ba da karkarwan jiki, ga kuma penis d’insa da yakejin tana wani irin harbawa, wanda tunda yake aduniyarsa bai tab’a jin hakan ba sai yau. Ahankali ya d’an yunk’ura saboda yana son ya tashi ya zauna. Ganin hakanne kuma yasa Jannart din taimaka mishi ya tashi ya zauna. Inda ya daura kafansa d’aya akan d’aya, tare da matse Rayyern d’insa dake ta faman harbawa. “Hamma Naanu.” Jannart din ta kira sunansa ahankali, hade dasa hannunta ta shafa saman wuyansa, Jin jikin nasa babu zafi ko kadanne kuma yasa, Anutse ta kawo hannunta da niyar shafa cikinsa, saboda jiyan tauri taji cikin nasa yayi da kuma zafi. Ganin hakanne kuma yasa Rayyern din rik’e mata hannu, tare da lumshe idanunsa kana asanyaye cikin narkekkiyar murya yace. “Ummm ummm Please karkiyi...”. Jin abunda ya fad’a dinne kuma yasa ta kallonsa, batare kuma da ta fahimci mai yake nufi ba, ta d’an matso kusa dashi, murya atausashe tace. “Ya jikin naka? Ka daina jin komai?” Kansa ya jinjina mata, kana da muryarsa Wacce bata fita sosai yace. “Ummm naji sauk’i.” Ya k’are maganan cikin yanayin kasala, da kuma shauk’in sha’awar da yakejin kansa aciki, still kuma idanun nasa ya zuba mata baya ko k’yaftawa. Jannart kuwa yanayin amon muryar tasa ne, yasa itama ta d’ago ta kalleshi, lips dinta da suka bushe ta d’an ciza, in the same mood tace. “Allah ya baka lafiya Naan Insha Allah zaka samu sauki.” Kansa ya d’an jinjina, cikin muryar da bata tab’a sanin yana dashi ba yace. “Amin Janna nagode” Yatsun k’afarsa ta d’an kalla, tare dayin shiru kamar me nazartan wani abu. “Zanyi wanka.” Rayyern din ya fad’a batare daya d’auke idanunsa akanta ba. Jin abunda ya fad’a d’inne kuma yasa ta mik’e, tare da cewa. “To bari na had’a maka ruwan wanka.” Kaitsaye ta wuce d’akinsa, Koda ta shiga bedroom d’insa ruwan wanka mai d’umi ta had’a masa acikin bathtub, tare da saka masa turaren wanka mai dadin kamshi acikin ruwan. Bayan ta kammala had’a masa ruwanne kuma ta dawo falon. Direct wajensa ta nufo, tare da d’an rank’wafowa ta bud’e hannayenta. Saurin dagowa yayi ya kalleta, kallo mai dauke da alamar tambaya. Fahimtar abunda yake nufi dinne kuma yasa ta cewa. “Sorry zan d’aga ka ne.” Da sauri ya kuma kallonta, batare kuma daya ankara ba, wani dan guntun murmushin gefen bako ya d’an sub’uce masa. “Zaki d’agani kuma zaki iya d’agani ne?” Yayi tambayar yana me kallon hips dinta. “Eh zan iya mana.” Ta bashi amsa cike da confidence dinta na cewar zata iya ɗin. Kansa ya d’an girgiza kana asanyaye yace. “No bazaki iya ba, baki da k’arfi Janna.” D’an karamin bakinta ta turo gaba, saboda ganin ya rainawa k’arfin ta, cikin shagwab’a tace. “Allah kuwa zan iya d’aga ka.” Ta kare maganan tana me saka hannayenta, duka biyu ta jawosa. Saidai ko motsawa bataga yayi ba, balle tasa ran zai iya tashi. Cikin sassayan murya yace. “Kin kasa ne?”. Kallonsa tayi da sauri tare da shagwab’ewa, cikin turo baki tace. “Toh ba kai bane”. Haka nan yake jinsa cikin wani irin shauƙi na musamman cikin sanyin murya yace. “Ni kuma? Toh me nayi miki?”. Baki ta ɗan tura tare da cewa. “To ai kaine ka sake nauyinka duka, da kad’an shanye nauyin naka mana, kaga Idan ban d’aga kaba.” Idanunsa ya d’an lumshe saboda abun nata ma dariya ya bashi wanda kasan dariyar da yake dannewan yake jiyo wani mashahurin farin ciki. Ahankali ya d’an yunk’ura zai tashi, Ganin hakan yasa ta mik’a masa hannunta ya kama, saidai wani sabon jiri daya daukesa ne, ya sashi rik’e hannun nata da k’arfi ya samu ya miƙe tsaye, Haka nan yaji bazai sake hannuntaba ahaka suka nufi cikin bedroom din nasa. Koda suka shiga sakin hannunsa Jannart din tayi, tare da ɗan matsawa gefe ta basa hanya. Ahankali yake taku cikin tafiyarsa na marar lafiya ya nufi bathrom d’in. Ganin shigarsa cikin toilet dinne kuma, yasa ta juyawa ta soma kimtsa masa dakin, gadonsa ta gyara tare da shumfud’a masa sabon bedsheet. Bayan ta kammala gyara gadon ne kuma, ta shumfud’a masa sallaya agefen gadon, Tare da bud’e drawer d’insa, ta ciro masa kayan da zaisa wani riga da wando masu d’an kauri. Dai-dai lokacin kuwa ya bud’e k’ofar toilet d’in ya fito, jikinsa sanye da rigar wanka. K’arasowa yayi ahankali ya zauna abakin gadon yana maida numfashi. Jannart kuwa Ganin hakanne yasa ta mik’o masa wani d’an k’aramin towel dake gefensa. Karb’an towel din yayi ya rik’e ahannunsa, saboda bayajin zai ma iya goge jikin nasa. Hakan da Jannart din ta ganine kuma yasa ta kallonsa, Ganin shidinma ita yake kallo ne yasa ta kawar da kanta gefe. Kayan da ta ciro masa din ta d’auko, tare da matsowa kusa dashi ahankali tasa d’ayan hannunta ta k’arb’i towel din. Anutse ta saka towel din abayan kansa, kokarin goge masa kan ta somayi, wanda hakan yasa shi sanya hannunsa da niyar rike towel din, amma kuma saiya riko hannunta, ad’an kasalance yace. “Janna zan iya.” D’an kwab’e fuskarta tayi, cikin kasala da shagwab’a irin nasa tace. “Um um Naan ka bari na taimaka maka, kaga baka da lafiya ko a gidama nasan Abba da Radaman keyima komai in baka da lfy.” Jin hakanne yasa shi janye hannunsa, itakuwa anutse ta goge masa sumar kan nasa dake jik’e da ruwa. Juyowa yayi ya d’an kalleta da idanunsa wanda suke sakata jin wani iri. “Zanyi sallah.” Ya fad’a yana me mik’a mata hannu, alaman ta bashi kayansa ya saka. Mik’a masa kayan tayi tare kuma da d’an kawar da kanta gefe, dai-dai lokacin kuma wayarsa dake gefen gadon ta soma k’ara alaman shigowar kira. Da sauri ta k’arasa ta d’auki wayar. Ganin sunan Abba na yawo akan screen din wayar ne kuma yasa ta juyowa ta kalleshi. “Abba ne.” Tafad’a tana me kara wayar akan kunnenta. “Assalamu Alaikum Abba Ina kwana.” Daga can b’angaren Abba cikin jin dadin yanda yaji muryarta yace. “Lafiya k’alau Jannart ya mai jiki?” dai-dai lokacin Rayyern ya d’ago boxer d’insa, saboda ganin da yayi ta juya baya, shiasa yake sauri ya saka kafun ta juyo ta gansa ahaka. Ita kuwa Jannart jin tambayar da Abban yayi mata, akan lafiyar Rayyern din ne, yasa ta d’an juyowa, tana cewa. “Jikinsa da sauki Abba, ya tashi abacci ma har yayi wanka, bari na bashi wayar ku gaisa.” Ta kare maganan tana me juyowa ta fuskance sa. Dai-dai lokacin shi kuma ya mik’e tsaye tare da zare bathrobe din dake jikinsa ta fad’i Kas’...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* K’asa kafun Idanunta sukai ga jikin nasa ne kuma, yayi saurin k’arasa jawo boxer din nasa jikinsa. Wanda hakan yasa ba taga privet part din nasa ba. Jannart kuwa ganinsa haka babu riga da tayi ne, yasa ta saurin juyawa tare da rumtse Idanunta, saboda bata saba Ganin Namiji haka agabanta ba. Rayyern din kuwa Ganin Jannart din ta juya ne, ya sashi d’an lumshe idanunsa tare da kama k’ugunsa, cikin muryarsa dake nuna gajiya yace. “Bani.” Hannunta dake rik’e da wayan ta mik’o masa, batare da ta juya Idanunta ta kalleshi ba. A kokarin ta na mik’a masa wayarne kuma, Hannunsu suka hade awaje daya. Wani irin sanyi taji acikin tafin hannunta, wanda hakan yasa ta d’an janye hannun nata baya, saboda ba zata iya jurewa hakan ba. Shid’inma kuma Rayyern hakan yayi, zare hannunsa daga kan nata hannun yayi, tare da karb’an wayar ya kara akan kunnensa, ahankali kuma cikin sanyin murya irin ta mararsa lafiya yace. “Abbana.” Daga can b’angaren Abba ya d’an saki murmushi, cikin tausayawa da kuma k’aunar Rayyern din yace. “Na’am Rayyern ya jikin naka?” Idanunsa ya d’an lumshe, kana ad’an kasalance yace. “Da sauki sosai Abba Ina Mamy da Ramadan.” “Duk suna lafiya, nasan anjima zasu kiraka”. Ba tare da ya bari yace komai ba ya kuma daurawa da cewa. “Dan Allah Rayyern kana kulawa da kanka, kada kana yawan wasa da magungunan da aka baka, yanzu irin yanda ciwon nan naka ya tashi, inda ace babu Jannart akusa dakai da yaya kake ganin abun zai kasance? Dan Allah kana kulawa da kanka kaji Rayyern.” Abban ya fadi haka cikin tausasawa. Rayyern din kuwa jin abunda Abban ya fad’ane ya sashi sake lumshe idanunsa. Yayinda acikin zuciyarsa yake maimaita sunan Jannart. Jannart dake tsaye kuwa Ganin yanda ya lumshe idanunsa, batare kuma da ya saka kaya ajikinsa bane, yasa ta d’an kalli saman chest d’insa, inda kwantattun gargasa suka k’awata wajen. D’an d’auke idanunta daga kallonsa tayi, kana ahankali cikin tafiyarta na nutsuwa ta juya ta nufi hanyar fita daga d’akin. Jin takun tafiyarta ne kuma yasa Rayyern din bud’e idanunsa ya sauk’esu akan bayanta. Yanayin yanda hips dinta ke motsawa ya kalla, lokaci daya kuma yayi saurin d’auke idanunsa, saboda yanda shape din hips din nata ya bayyana sosai, kasancewar kayan da ta saka yabi jikinta. Abba kuwa jin Rayyern din yayi shiru ne, yasa shi katse wayar ta hanyar cewa, zai kirasa anjima. Rayyern kuwa dama hakan yakeso, saboda har yanzu bashi da wani karfin yin magana. Ahankali ya sunkuyo tare da d’aukan kayan da Jannart din ta ajiye masa. T-shirt ne da kuma dogon wando irin mai yawan aljihun nan. Ahankali ya zura wandon ajikinsa, bayan ya saka t-shirt dinne kuma, ya d’an saka hannayensa duka biyu ya d’afa bango. Saboda wani irin jiri da yakeji, gaba d’aya kwata kwata jikinsa babu k’wari. Bayan ya d’an huta ne kuma ya soma sauk’e numfashi akai-akai, tare da hawa kan sallayan da Jannart din ta shumfud’a masa ya tada Sallah. Ab’angaren Jannart kuwa tana fita daga d’akin Rayyern din, kaitsaye d’akinta ta wuce, kayan dake jikinta ta rage, cikin d’an kuzarin da take dashi kuma ta shige bathroom dan had’awa kanta ruwan wanka. Sanin da tayi kuma cewar gari ya soma haske ne, yasa bata wani b’ata lokaci awajen wankan ba ta fito. Wani d’an k’aramin towel ta d’auka, ta tsane jikinta, tare da shafa body lotion ajikin nata, kana ta fesa sassanyan turarenta mai dadin kamshi, dangane da kwalliya kuwa powder kawai ta shafa akan fuskarta, sai kuma lipsgloss mai d’an shek’i. Ahankali ta k’arasa wajen trolley dinta, tare da bud’ewa ta zaro wani had’add’en doguwar rigar engilsh wears, sai kuma hulan sanyi irin wanda ta saba sawa. Koda ta zura rigar ajikinta d’as tayi mata, saidai duk da cewar rigar bata da tsawo sosai, amma tayi mata kyau ajiki, hulan ta saka akanta tare da d’aukan hijab mai girma ta saka. Bayan ta shumfud’a sallayane kuma ta tada Sallah. Adai-dai lokacin kuma Rayyern ke idar da nashi sallan, bayan ya d’anyi addu’o’i da azkhar ne kuma, ya gyara zamansa akan sallayan tare da maida kansa, ya jingina da jikin drawer. Idanunsa ya d’an lumshe ahankali, acikin zuciyarsa kuwa yana me tunanin maganganun da Abba ya fad’a masa, har zuwa yanzun kuwa moment din daren jiyan ya kasa fita daga cikin tunaninsa, domin aduk sanda ya tuno da sautin kukanta, sai yaji tsikar jikinsa na tashi, zuciyarsa kuwa haka zata shiga bugawa da sauri. Ga kuma wani irin shegen kasala da yakeji, musamman akan abunda tayi masa d’azun, har yanzu jin marar tasa yake wani iri, Yayinda penis d’insa ke maaifar harbawa, tamkar Wacce take fitar da numfashi wanda hakan ya kasance mishi bakon yanayin da bai san dashi ba idonshi ya lumshe sabida duk sanda ya tuna sai yaji wannan harbawar. Ahankali Jannart din ta mik’e tsaye, bayan ta idar da sallah tare da sa hannu ta zare hijab din dake jikinta, baby pink jacket ta d’aura akan kayan nata, kana kaitsaye ta fice daga d’akin, tana me nanata fad’ar. “Hasbiyallahu la’ila ha illahuwa alaihi tawakkaltu wa huwa rabbul arshil azim.” Koda ta fito falo ledodin abincin da Dr.Sulaiman ya kawo mata ta bud’e, tare da zaro takeways din ta soma bubbudewa, Ganin duka abincin babu wanda ya b’aci ne, yasa ta d’aukan ledodin ta nufi kitchine. Acikin plate ta juye chicken pepper onin sauce, da kuma saurce na liver sai kuma pancake, wanda aka yi masa gashi na musamman. Warming abincin tayi bayan ta kammala ne kuma ta had’a musu coffee, Acikin wani d’an tray ta saka musu abincin, kaitsaye ta nufi d’akin Rayyern din. Ahankali ta tura kofar d’akin ta shiga, bakinta d’auke da sallama. Jin motsin shigowarta ne kuma yasa, Rayyern din bud’e idanunsa, Ahankali kuma ya d’ago kansa ya kalleta. Kyakkyawan shigan da tayi da kuma fuskarta ya zubawa idanu, wanda kuma tun kafun ta k’araso k’amshinta ya riga daya cika masa hanci. Jannart kuwa cikin nutsuwa ta k’araso inda yake zaunen, batare da ta lura da irin Kallon da yakeyi mata ba. Ahankali ta d’an durk’usa ta ajiye tray din agabansa, kana itama ta zauna tare da tank’washe k’afafunta, sai alokacinne kuma ta d’ago idanunta ta kalleshi. Karab kuwa idanunsu suka had’e acikin na juna, saboda har yanzu Rayyern din kallonta yakeyi. “Ina kwana.” Ta fad’a tana meyin k’asa da Idanunta. “Lafiya.” Ya amsa mata asanyaye tare kuma da janye idanunsa daga kallonta. Itakuwa Jin alamun ya daina kallonta ne, yasa ta d’an gyara zamanta, tare da d’agowa ta kalleshi, tray din abincin ta sake turowa gabansa, kana cikin d’an yin k’asa da murya tace. “Naan ga abinci kaci sai kasha magani.” Bud’add’un idanunsa ya lumshe, tare da fesar da numfashi ahankali, saboda Jin yanda sautin muryarta ke fita, yasa duk yaji tsikar jikinsa ya tashi. “Nakoshi.” Ya fad’a ta hanyar motsa y’an k’ananan lips d’insa. Jin hakan ne kuma yasa Jannart din d’agowa, ta kallesa da sauri, lokaci d’aya kuma ta kwab’e fuska. “Please Naan kaci abincin please.” ta fad’i hakan tana me langwab’ar da kanta gefe. Lips d’insa ya dan cije saboda, yanda yaji tayi maganan tamkar Wacce take tsokalo wani abu daga sashi na jikinsa, akaro na farko kenan da yaji sautin muryarta na neman zautar dashi, abunda bai tab’aji ba arayuwarsa. “Banajin yunwa.” Ya sake fad’a atak’aice saboda bashi da wani k’warin jiki. “Please ko coffee kasha.” Jannart din ta fad’i haka cikin tausasawa. Jin hakan da yayi dinne kuma yasa shi, d’an ya motsa fuska, tare da mik’a mata hannunsa alaman ta bashi cofin coffee din. Da sauri kuwa ta mik’a masa kofin, Ganin da tayi ya soma shan coffee din ne kuma ya sata tashi, Anutse ta cigaba da tattare masa d’akin, bayan ta kammala ne kuma ta wuce falo, magungunansa ta d’auko tare da dawowa cikin d’aki’n. Kallon yanda yake sipping coffe din ahankali tayi, yanayin yanda bakinsa ke d’an motsawa ne, yasa ta jin wani iri ajikinta. Ahankali ta k’araso inda yake zaunen. Zama tayi agefensa tare da d’ago Kanta ta kalleshi. “Naan.” Takira sunanshi da wata irin unique voice, dinta Wacce tasa duk wani gargasan jikinsa mikewa. Idanunsa ya kuma lumshewa, tare da Dan motsa bakinsa saidai bai iya amsa mata ba duk da zuwa yanzu ya gama fahimtar sunan data raɗa masa kenan (Naan) ya kuwa gane ƙarshen sunansa ta ƙawata ta bashi kekkyawan lafazi. Ita kuwa Jannart dama bata damu daya amsa mata ba, plate din abincin ta d’auko tasa akan cinyarta, cikin dan tausasawa hadi da shagwab’a tace. “Please Naan kaci abinci, ko kad’annne, kaga babu kyau mutum yasha magani batare dayasa komai acikinsa ba, coffee bazai rik’e ka ba, please Hamma Nanu karkace a’a.” Ta k’are maganar tana me Kallon fuskarsa, tare kuma da karyar da wuyanta gefe. Akasalance ya bud’e idanunsa ya kalleta, Ganin irin Kallon da yakeyi mata dinne kuma ya sata mik’a masa plate din. Babu musu kuwa ya karb’a, saidai bawai Dan yanajin zai iya cin abincin ba, pancake d’aya ya d’auka yasa abakinsa, tare da soma taunawa Ahankali. Idanu Jannart din ta zuba masa, domin daga Ganin yanda yake tauna abincin bayajin dadin bakinsa. Amma duk da hakan taji dadi daya karb’a yaci, saboda magananin zaifi saurin yi masa aiki. Lomansa biyu kacal ya zare hannunsa, tare da daukan tissue ya goge hannun sa. Akasalance ya d’ago oily eyes d’insa ya kalleta. “Jannah Nak’oshi.” Ya fad’a yana me sake gyara zamansa. Murmushi tayi tare dasa hannu ta karbi plate din, magungunansa dake hannunta ta b’are hade da daukan goran ruwa ta mik’a masa. Babu musu kuwa ya karb’a yasha. “Muje ka kwanta.” Ta fad’a tana me mik’ewa tsaye. Tare da mik’a masa hannunta alaman ya kama. D’an Kallon hannun nata yayi, kamar bazai kama ba kuma sai ya cije labbansa, tare dasa hannun nasa acikin nata, Ahankali ya Mike tsaye bisa taimakonta. Ganin ya tsaya ne kuma ya sashi zare hannunsa acikin nata, tare da d’an matsawa ya kwanta akan gado. Kusan Atare suka sauke sassanyar Ajiyar zuciya, shida Jannart din, saidai kuma kowannensu da manufar sauke tasa Ajiyar zuciya. Fararen tafin k’afansa ta zubawa ido, Yayinda shikuwa ya maida nasa idanun ya lumshe. Dai-dai lokacin kuwa kunnuwanta suka soma jiye mata knocking kofar falon da akeyi. D’an kallonsa tayi ganin ya rufe idanunsa ne kuma yasa kaitsaye ta nufi falon. Ahankali ta daura hannunta akan handle din kofar tare da budewa. Dr. Sulaiman da kuma su Dr. Sadiq ne tsaye, abakin kofar shigowa falon, ganinsu da tayi dinne kuma, ya saka ta sakin murmushi, kana cikin sakin fuska tace. “Bismillah ku iso sannnunku da zuwa.” “Yauwa Jannart.” Dr. Sulaiman ya amsa mata shima fuskarsa d’auke da murmushi. tare kuma da yiwa sauran Doctors din jagora, suka karasa shiga cikin falon. Anan cikin falon suka zazzauna. Yayinda Jannart kuwa Kai tsaye kitchine ta wuce, inda ta kawo musu ruwa da drinks. Amutumce suka gaisa da sauran Doctors din, bayan sun gaisa dinne kuma Dr. Sulaiman ya kalli Jannart din, Cikin kulawa yace. “Ya mai jikin, Ina fatan babu wata sabuwar matsala da ta kunno ko.” D’an murmushi tayi tare dasa hannu, ta gyara zaman jacket din dake jikinta, murya asake tace. “Jikinsa Alhamdulillah, tun jiya daya sha maganin dai ciwon bai sake tashi ba.” Kai Dr Sulaiman ya jinjina, cike kuma da samun gamsuwa yace. “Masha Allah ai haka akeso, amma daren jiyan ya samu bacci kuwa?” “Eh ya samu, yanzu ma yana kwance inaga baccin zaiyi, but bari nayi mishi magana.” Ta fad’a tana kokarin mikewa tsaye. Saurin dakatar da ita Dr. Sadiq yayi, ta hanyar cewa. “No basai kin taso sa ba, zamu dawo anjima da yamma nasan zuwa lokacin ya sake samun k’arfin jikinsa, ga wannan mu zamu wuce wajen aiki.” Ya k’are maganan yana me ajiye wata babban ledan restaurant dake hannunsa. Ganin hakanne kuma yasa sauran Doctors dinma duk suka mik’e. “Mungode sosai.” Jannart din ta fad’a, tare da taka musu har bakin kofar fita daga falon. Saida taga tafiyarsu kuma kafun ta dawo ta zauna, ledan da Dr. Sadiq din ya kawo ta bud’e, tare da ciro takeway daya na African dishes ta soma ci. Bata wani ci sosai ba kuwa ta ture abincin gefe, tare da daukan bottle water tasha ruwa, sauran ragowan abincin ta Kai kitchine. Kana ta dawo kaitsaye ta wuce d’akinsa. Ahankali ta murd’a handle din k’ofar ta shiga bakinta d’auke da siririyar sallama. Yana nan kwance kamar yanda ta barshi, Yayinda kuma har yanzu idanuwansa ke lumshe. Ahankali ta k’araso jikin gadon, tare da matsowa inda yake kwance. Kyakkyawar fuskarsa ta zubawa ido, bata ko kyaftawa, daga gefe guda kuwa anutse kunnuwanta, ke jiye mata sautin fitar numfashinsa. “Yayi bacci.” Ta fad’a abayyane cikin kuma sanyin murya, yanda tasan bazai jiyota ba. Zama tayi ad’an gefen gadon, tare da d’aukan hannunta na dama, Ahankali ta kife tafin hannun nata akan goshinsa. Wani irin b’oyayyar ajiyar zuciya ya sauke, tare kuma da d’an motsa hannunsa batare da ya bari taga hakan ba. Taushi da kuma laushin hannun nata, hadi da daddad’an kamshin turarenta, shiyasa shi jin wani iri acikin jikinsa. Itakuwa Jannart sanin da tayi cewar bacci yakeyi, shiyasa ta sauko da hannunta ahankali zuwa kan lallausan sajensa, wanda daga jiya zuwa yau take matukar jin dadin tab’ashi. Ahankali ta d’an shafa sajen nasa, tare da lumshe Idanunta cikin sanyin murya tace. “I pray wish you quick recovery Naan, soon zaka samu sauki Insha Allah, then babu wata cuta da take d’aurewa aduniya, you’ll be okay Insha Allah Naanu.” Ta k’are maganan tana me gangaro da hannunta, kan wuyansa, tare da tura yatsun hannunta acikin wuyan rigar sa, wanda kuma hakanne ya bata daman jiyo sautin bugun zuciyarsa. Idanunta ta lumshe ahankali, hade da sake saukar da hannunta k’asa, har ta iso kan mararsa. Lallausan tafin hannunta ta kife akan mararsa, cikin kuma tsananin tausayinsa da takeji, murya araunace tace. “I’m sorry Naan ai nasan zakaji sauki, maranka zai daina daurewa haka ma cikinka zai daina ciwo, so Sorry.” Ta fad’i hakan ashagwab’e, tare da soma d’an shafa masa saman marar, wanda kuma ta nayin hakanne, da tunanin bacci yakeyi. Shikuwa Rayyern saukan dumin tafin hannunta akan D d’insa, ba k’aramin tayar masa da tsikar jiki yayi ba, saboda yakanji hakanne amatsayin wani salo na musamman, sannan yakanji kansa acikin wani irin yanayi a duniya ta musamman. Idanunsa ya d’an rumtse da k’arfi, tare da fusgar numfashin da ke neman k’wace masa. Allah yasani bai tab’ajin irin abubuwan da yakeji ayanzun ba. Musamman Idan hannunta na yawo asaman marar tasa, yakanji duk wasu jijiyoyi dake jikinsa sun motsa, haka ma Rayyern d’insa da yakejin na harbawa. “Yah Salam.” Ya fad’i haka acikin zuciyarsa, Yayinda abayayyane kuwa ya fesar da wani irin zazzafan numfashin da yasa Jannart din ta d’ago ta kalleshi. “Naan.” Ta d’an kira sunansa ahankali, tare kuma da zare hannunta dake kan marar tasa. Duk da cewar ya jiya amma sai yayi shiru bai amsa taba. Itakuwa Jannart shirun da yayi dinne, yasa ta tashi daga kan gadon. Ahankali taja blanket ta rufe masa jikinsa. Kana ita kuma ta koma k’asa nan kan carpet ta zauna. Rayyern kuwa jin da yayi Jannart din tabar kusa da shi ne, yasa shi sauke Ajiyar zuciya, tare da d’an gyara kwanciyarsa, ta yanda ba zata sake samun daman tab’a saman marar tasa ba, domin yayi imani Idan taci gaba dayi masa hakan, zata iya d’aid’aita tunaninsa da nitsuwarsa dama rayuwarsa gaba ɗaya ya tabbata yana gab da sakin kuka idan har zatake sashi cikin wannan yanayin. Jannart kuwa Koda ta zauna akan sofan, wayarta ta d’auka tare da soma latsawa. Tana nan zaune kuma wayarsa ta soma k’ara, da sauri ta jawo wayar tare da saka ta a silent saboda, batason karan wayar ya tashe sa daga baccin da yakeyi. Wani kiran ne ya kuma shigowa, cikin wayar tasa Ganin da Tayi sunan Riyyam na yawo, akan screen din wayarne kuma, yasa ta picking call din, tare da kara wayar akan kunnenta. Daga can b’angaren Riyyam kuwa jin anyi picking call dinne, ya sashi gyara zama tare da cewa. “Hamma Rayyern.” Ajiyar zuciya Jannart din ta d’an sauk’e, kana murya ad’an sanyaye tace. “Riyyam.” “Na’am Aunty Jannart ya jikin Hamma Rayyern, yanzu Yah Ramadan yake fadamin wai jikin Hamma Rayyern ya tashi sosai jiya, Dan Allah ina yake ya jikin nasa kuma, Ina fatan dai ya samu sauki.” Riyyam’n yayi mata duka tambayoyin, alokaci daya kuma cikin dan yanayi na rudewa. Jin yanayin Riyyam dinne kuma yasa, Jannart sakin ranta, cikin son kwantar masa da hankali tace. “Jikinsa da sauki Riyyam, yanzu haka ma ya samu bacci, saidai jiya na tsorata sosai Riyyam, naji tsoro kada ya mutu barni a wannan duniya da ban san kowaba.” Ta fad’i hakan hawaye na cika mata idanu, lokaci daya kuma duk wani raunin ta ya bayyana. Riyyam kuwa jin abunda ta fad’ane yasa jikinsa, yin sanyi asanyaye yace. “Allah ya k’ara sauki, duk hankalinmu ya tashi ni da su Mammy, amma yanzu da naji ya samu relief Alhamdulillah, ga Mammy nan zaku gaisa.” Ya kare maganan yana mikawa Mammy dake gefensa wayan. “Jannart” Mammy ta kira sunan Jannart din tana kara wayar akan kunnenta. “Na’am Mammy Ina kwana.” Jannart ta amsa mata cikin ladabi da matukar girmamawa. “Lapia kalau Jannart ya mai jikin?” Mammy ta tambaya cikin dan yanayin damuwa. “Alhamdulillah jiki da sauki sosai, yanzu ma bacci yakeyi.” “Allah ya kara sauki yasa kaffarane, ya kuma yaye masa wannan ciwon yasa kiyi farar jinya.” Mammy ta fad’i hakan da iyaka gaskiyar dake zuciyarta. Jannart kuwa cikin dan jin dadi tace. “Ameen Mammy mungode sosai da kulawa, Ina Zaytoon.” “Ganinan Aunty Jannart am ya jikin Hammana?” Cewar Zaytoon da ta cafe wayar da sauri. D’an murmushi Jannart tayi, kana murya asake tace. “Jikinsa da sauki zaytoon ya school?” “Alhamdulillah My beloved please ki kulamin da Hamma kinji, Allah ya kara masa lafiya .” “Ameen.” Jannart ta amsa tana me fadada Murmushin dake kan fuskarta. Riyyam kuwa dake gefen Zaytoon k’wace wayar yayi, tare da maidashi kunnensa, cikin dan yanayin sigar tsokana yace. “Gaskiya Aunty Jannart jiya kin tayar mana da hankali, duk kinsa muntsorata, Koda mukayi waya da Hamma Ramadan dazu, saida yayi ta miki dariya saboda yace, jiyan kuka kikeyi harda shid’ewa, irin bakyason mijinki ya mutu nan why?”. Yanayin yanda ya kare maganan cike da tsokana ne, kuma yasa Jannart din shagwabe fuska, Cikin yanayin tura baki tace. “Wallahi Riyyam banaso.” Dariya gaba d’aya suka kwashe dashi, musamman Riyyam da Zaytoon din, harma da Mammy saidai ita nata kasa-kasa takeyi. Jin yanda suke dariya ne kuma yasa Jannart din turo baki, ashagwab’e tace. “Mammy ina kinajin su Riyyam ko.” Da sauri Mammy ta kwace wayan, tare da cewa. “Rabu dasu abunki, jeki kula da mijinki gaba dayansu duk rashin aikinyi ne ke damunsu, Allah ya miki albarka Jannart, kamar kuma yanda kika kula da Rayyern, kema Allah ya kula dake.” “Ameen Summa Ameen.” Jannart din ta amsa tana murmushi, tare da sunkuyar da kanta k’asa. Mammy kuwa zuciyarta cike da nutsuwa, ta kashe wayan Tare da watsawa su Riyyam din hararan wasa. Cikin sakin fuska tace. “Yarinya tana kulawa da mijinta zaku dameta, idan tayi kuka ai soyayyace ta kawo hakan, da bata sonshi bazatayi kuka akanshi ba.” Murmushi Riyyam nsra yayi, cikin matsanancin farincikin da yakejin kansa aciki yace. “Mammy ba auren soyayya fa sukayi ba, Hamma Rayyern bayaso itama haka, amma yanzu naga kaman rayuwar tasu tana ta juyawa, game din na canjawa, I cant wait ranan da Hamma Rayyern da Aunty Jannart zasu so juna.” Murmushi Mammy tayi, tare da gigirza kanta, batare da tace musu komai ba kuma taci gaba da sabgoginta. Jannart kuwa ajiye wayar tasa tayi, tare da maida kanta ta jingina da jikin gadon, ahankali take sauk’e numfashi, Yayinda zuciyarta ke cike da tunani kala daban daban. Rayyern dake kwance kuwa, duk wani hiran dasu Jannart din keyi yana jinsu, harta k’are wayan kuwa bacci bai d’aukesa ba. Ahankali yake sauke ajiyar zuciya, Yayinda kunnuwansa kuwa ke jiye masa sautin fitan numfashinta, kasancewar ta kashe AC’n dake d’akin, ko ina kuma yayi shiru shi yasa ko wanni sautin motsinta, akan kunnuwansa suke sauka. Yana nan ahaka har bacci b’arawo yazo ya d’aukeshi. Jannart dake zaune akan carpet kuwa, game ta d’an soma yi awayarta, tana cikin game din kuma itama bacci ya d’auke ta, inda tayi pillow da hannunta na dama. 1:30 pm. Ahankali ta bud’e Idanunta, wanda tashin farko suka sauk’a akan agogon dake cikin dakin. Da sauri ta d’an tashi zaune, tare da juyawa ta Kai dubanta kan gadon. Idanunta ta sauke akan Rayyern, da har yanzu bacci yake, Yayinda ya sake nad’e jikinsa da blanket. Yunk’urawa tayi Ahankali ta tashi, gudun kada motsinta ya tashe sa ne kuma, yasa cikin sand’a take tafiya, harta k’arasa bakin kofar fita, ahankali ta bud’e kofar dakin ta fice. Tana fita kuwa ya bud’e idanunsa, saboda kusan Atare suka farka, kawai dai shi yayi jinkirin tashi ne. K’ofar d’akin nasa yabi da kallo, kana ahankali ya zuro da kafafunsa k’asa, tare da tashi daga kan gadon ya tsaya akan k’afafunsa. Ajiyar zuciya ya dan sauke, saboda kwarin da yaji ajikinsa, ba kamar dazu ba dako tsayuwa yayi sai yaji jiri na neman kada shi. Direct bathroom ya shiga ya d’auro alwalan sallan azahar, bayan ya fito ne kuma ya shimfud’a sallaya tare da tada Sallah. Acan gefen Jannart kuwa Koda tabar d’akin nasa, nata d’akin ta wuce, tare dayin alwala tazo tayi sallah. Bayan ta idar da sallan ne kuma, ta tashi ta fice daga d’akin, direct dakinsa ta nufa Dan ta dashi yayi sallah. Anutse ta tura kofar dakin ta shiga bakinta d’auke da sallama. Bayan ta maida kofar dakin ta rufe ne, kuma ta juyo tare da kallon kan gadon. Ganin gadon babu kowa ne kuma yasa ta, zaro Idanunta tare da k’arasa shigowa cikin dakin. Karab kuwa Idanunta suka sauk’a akansa, Inda yake kwance akan sallaya, ya lumshe kyawawan idanunsa. Ajiyar zuciya ta d’an sauk’e tare da k’arasowa inda yake kwancen. Batare da tunanin komai ba ta zauna agefensa, tare da sauk’e idanunta akan lafaffen cikinsa. “Naan.” Takira sunansa in a silent voice din daya sashi bud’e idanunsa ahankali ya watsa mata su a narke. Fuskarta tad’an shagwabe, cikin kuma son lallab’asa tace. “Please Naan na kawo maka abinci?.” Yanayin yanda ta kare maganan cikin sakalci ne, yasa Rayyern din zubawa lips dinta idanu. Yana mejin wani abu nayi masa yawo acikin jikinsa. “Naan. ” Jannart din ta sake kiran sunansa, da murya mai kamada rad’a. “Ummmmmmmmm.” Ya amsa mata da thesame irin muryar da ta kirasa. “Na kawo maka abinci please.” Ta sake maimaita tambayar. Kansa kawai ya iya gyad’a mata alaman. “Eh.” Saboda zuwanta kusa dashi yanzun, duk ya sashi jin mutuwar jiki da kasala. Jannart kuwa Ganin ya bukaci abincin ne, ya sakata sakin murmushi tare da tashi ta fice daga cikin dakin. Kaitsaye kitchine ta wuce, abincin da Dr. Sulaiman ya kawo musu d’azu, ta zuba a plate, bayan ta d’auko goran ruwa ne kuma ta dawo dakin. Duk da cewar yana kwance amma agabansa, ta ajiye plate din, tare da kallonsa Cikin kulawa tace. “Naan tashi kaci, please koba mai yawa ba kaci kadan kaji.” Tayi maganan tana me zama akusa da kafafunsa. Shikuwa Rayyern tashi yayi ya zauna. Tare da jawo plate din abincin kasalance ya soma ci. Ganin yafara cin abincinne kuma yasa, Jannart daukar wayarta ta soma dannawa. Ahankali yake tauna abincin abakinsa, yana me Kallon y’an yatsun hannunta dake kan wayarta, ahaka har ya d’anji ya koshi, duk da bai ci abincin da yawa ba, amma haka yaji ya koshi, ruwa yasha tare da sake maida bayansa ya jingina da jikin drawer. Jannart kuwa fahimtar ya koshi ne yasa ta tartare wajen, bayan takai plate din kitchine ne kuma ta dawo dakin. Again kusa dashi ta sake dawowa ta zauna, tare da d’an mik’e k’afafunta. Wanda hakanne kuma ya bashi daman, sauke idanunsa akan legs dinta. Kallon legs din nata yake Ahankali har ya gangaro zuwa kan lafaffen ciki da kuma kirjinta. Ahankali ya saki wani Murmushi ta gefen bakinsa, wanda babu wanda zaisan yayi sai shid’in. “Uhummm wai gadina takeyi kenan?.” Ya fad’i haka acikin zuciyarsa, tare da Kallon fuskarta. Itakuwa Jannart hankalin ta duk ya tafi, akan game din da yakeyi. Kwata kwata tama manta cewar a gabansa take, Ahankali take latsa waya tata, tare dasa teeth dinta tana d’an taune lips dinta. Lips din nata yake kallo yanajin tsikar jikinsa na tashi sosai, batare kuma daya san dalilin hakan ba. Ahankali ya lumshe idanunsa tare da hade hannayensa ya rungume su akirjinsa. Ahaka suka kasance har tsawon awa d’aya, kafun wani dan guntun bacci ya kuma daukar Rayyern din, saboda maganin daya sha bai gama sake shi ba. Jannart dake gefensa kuwa game take tayi, time to time amma takan d’ago Kai ta kalleshi. 5:30 pm Fitowarta kenan daga cikin bedroom dinta, Inda ta sanja shigar dake jikinta, zuwa riga da wando na Pallazo, sai kuma wani babban jacket mai kaman suit da ta d’aura akan kayan. Tayi kyau sosai sai faman baza kamshi takeyi. Isowar ta cikin falon kuwa yayi dai-dai da knocking din kofar falon da aka somayi. Da d’an sassarfa ta k’arasa ta bud’e kofar, ganin su Dr Sulaiman ne kuma yasa ta fad’ad’a fari’arta, had’e dayi musu iso suka k’araso cikin falon. Bayan sun zauna ne kuma ta wuce dakin Rayyern din, dan sanar masa da zuwan su Dr. Sulaiman din. Koda ta shiga akwance ta sameshi, Yayinda shima yayi wanka ya kuma sauya shigar dake jikinsa. “Naan.” Takira sunansa ahankali. Juyawa yayi ya kalleta, saidai bai amsa taba, saima tsaida idanunsa da yayi akan shigar dake jikinta, wanda yayi mata kyau sosai. “Su Dr Sulaiman sunzo.” Ta fad’a itama tana me kallonsa. Idanunsa ya d’an lumshe, kana ahankali ya yunkura ya tashi, cikin dan kuzarin da yake dashi ya Mike tsaye. Da tafiyarsa wacce yakeyi ahankali, ya nufi falon, Yayinda ita kuwa Jannart ke biye dashi abaya. Ahankali take nazartar sa, saboda ta fahimci har yanzu bashi da wani isashshen karfi ajikinsa. Fitowarsu Cikin falonne ne kuma yasa, su Dr. Sulaiman din kallonsa, lokaci daya duk ya sanja, yar rama ta bayyana ajikinsa, saidai kuma ya kara haske. K’arasowa cikin falon yayi ya zauna, tare da mikawa su Dr. Sulaiman din hannu suka gaisa. “Dr. Ya jiki?” Dr. Sadiq ya tambaya. Kansa ya gyad’a alaman da sauki, saboda baya wani son magana sosai. Dukansu ya jiki sukayi masa, inda yayi kokarin amsa musu, bayan sun gaisa dinne kuma, ya kalli Dr. Sulaiman tare da tambayarsa, yau me akayi awajen meeting. Ajiyar zuciya Dr Sulaiman ya sauke, tare da Dan gyara zama yace. “Test mukayi akan surgery, amma dai next week zamuyi original test akan dashen zuciya, then na fad’awa Sauran manyan Doctors din, duk abunda mukayi kuma sun tura ma ta email dinka, muna saran Allah ya baka lafiya before next week.” “Ameen.” Ya fada yana me jinjina kansa, saboda shi kansa zaizo ace baiyi missing ko daya na daga cikin abunda ya kawo sa ba, musamman dashen zuciyan. Haka dai suka Dan tab’a hira, Ganin lokacin sallan magriba ya kusa ne kuma yasa, su Dr. Sulaiman din tashi suka tafi. Tun kafun su tafin kuwa Jannart ta koma d’akinta. Shikuwa bathroom ya wuce ya d’auro alwala, tare da fitowa ya tada sallah, saboda bazai tab’a iya zuwa masallaci ba, dama ace masallacin na kusa ne. Bayan ya idar da sallan ne kuma Yana nan zaune akan sallaya, Wayarsa ta soma k’ara, Ahankali ya kalli wayar ganin sunan Barrister Kabeer na yawo akan screen din wayar ne, kuma ya sashi picking call din, bakinsa d’auke da sallama ya kara wayar akan kunnensa. Barrister Kabir dake kan layi kuwa, Jin an d’aga wayarne yasa shi, amsa sallaman cikin sakin fuska yace. “Rayyern barka da dare ya jikin naka?” “Alhamdulillah Barrister jikina yayi sauki, ya fama da Jama’a.” Rayyern din ya amsawa Abba Kabir din atausashe. Dai-dai lokacin kuma Jannart ta bud’e kofar d’akin ta shigo, hannunta rike da wani cup, wanda ta zuba zuma aciki. D’ago idanunsa yayi ya kalleta. Yayinda daga can b’angaren kuwa Barrister Kabir cewa yayi. “Masha Allah Allah ya kara sauki, ya kumasa zakkan jikine, d’azu mukayi waya da Abbanku shine yake shaidamin rashin lafiyar taka, Allah ya kara afuwa.” “Ameen Summa Ameen Barrister nagode.” Still ya kuma fada atausashe. “Ba komai Rayyern ka gaishe min da Jannart.” Barrister Kabir din ya fad’i haka da niyar katse kiran. Kai Rayyern din ya jinjina, batare kuma daya bari Abba Kabir din ya katse kiran ba yace. “Ga tanan ma bari na bata ku gaisa.” Yana fad’an haka ya mik’awa Jannart, da ta zauna agefensa wayar. Saurin d’agowa tayi ta kalleshi, Ganin irin Kallon da takeyi masa dinne kuma yasa shi, kawar da kansa gefe, cikin yin k’asa da murya yace. “Abban ki ne.” Da sauri ta karb’i wayan tare da karawa akunnenta, cikin jin dadi da samun nutsuwar zuciya tace. “Abbana.” Murmushi Barrister Kabir din yayi had’e da cewa. “Na’am Jannart dina, ya kike ya mai jiki?” Idanunta ta d’an lumshe cikin jin dadi tace. “Alhamdulillah Abba jikinsa da sauki sosai, kaifa Abba ya kake yasu Aunty Dijat da Momy da Daddy na.” Ta k’are maganan cikin raunin murya, saboda tunawa da Dadynta da tayi, wanda akullum kewarsa dana gidan nasu ke damunta. Jin rauni acikin muryar Jannart dinne kuma, yasa Abba Kabir jajircewa, cikin son bata karfin guiwa yace. “Duk Suna lapia Jannart, Dadynki ma yana lafiya haka su Momy da Abdull, kowa da kowa yana lafiya, kada kice zaki saka damuwa aranki kinji, ki kula kawai da mijinki saboda ayanzu, yafi kowa muhimmanci agareki, shine Garkuwanki, haka kuma shine Jagora akan komai na rayuwarki.” Idanunta da suka cika da k’walla ta d’an lumshe, murya asanyaye tace. “To Abba nagode.” “Yauwa Jannart Dan Allah ki kula da kanki kinji, kada ki bari damuwar wasu tayi tasiri acikin zuciyarki, domin su ba Lallai ya zamana kamar yanda kike jinsu aranki, haka suma sukejinki ba, duniya ce Jannart akwai abubuwa da yawa wanda baki sani ba, saboda haka kada kibar damuwa tayi tasiri acikin zuciyarki ta hanaki kula da mijinki wanda al'jannarki ke karkashin digadiginsa.” Barrister Kabir din ya fada cike dason bata confidence. Itakam kanta kawai ta jinjina, batare da ta fahimci maganganun Barrister Kabir din ba, wanda ya fad’a mata su adunk’ule. Wanda kuma hatta Rayyern dake gefe, saida ya fahimci wani abu acikin kalaman, kasancewar wayan an sa call volume d’inta duka shiyasa, sometimes Idan kana waya, akeji Koda kuwa baka sata a ansakuwa ba. Ahankali ta zare wayan daga kunnenta, tare da d’an zamewa ta kwantar da kanta ajikin hannun kujera. Idanunta ta lumshe batare kuma da ta mik’a wa Rayyern din wayar ba. Rayyern kuwa shima d’an mirginawa yayi, ya kwanta akan sallayan. Wanda hakanne kuma ya bashi daman facing dinta, inda ya sauke idanunsa akan kirjinta, saboda yau d’inma haka take zaune, bata saka bra ba, shiyasa yake iya hango shatin nipples dinta, da suke tsaitsaye tamkar zasu tsone masa idanu. Ganin ta bud’e Idanunta ne kuma yasashi, saurin kawar da kansa gefe. Itakuwa Jannart ba tare da sanin ita yake kallo ba, ta tashi tsaye, direct gaban tv plasman dake cikin bedroom din ta nufa. Bayan ta kunna tv’n ne kuma ta dawo ta zauna. Tare da maida hankalinta ga tv’n, saboda wata tasha da taga suna haska indian film, me suna (Ashquie). Anutse take Kallon film din, wanda take da yakinin cewar zai rage mata kewa. Jin sautin film din ne kuma yasa, Rayyern ma juyawa ya kalli tv’n. Almost 30mn suka d’auka kowannensu hankalinsa, nakan film din. Dai-dai anfara wak’an Tumhiho ne kuma, Atare duk suka d’an lumshe idanunsu. Saboda yanda amo da sautin wakan ya fara dukan zuk’atansu. Musamman alokacin da stars din, suka samu keb’ancewa daga ruwan sama. Kamar yanda suka lumshe idanun nasu atare, Atare suka kuma bud’ewa. Ahankali Jannart ta d’an juya da niyar Kallon Rayyern din, karab kuwa idanunsu suka sauk’a acikin na juna. Idanun nasa masu kalan bacci da suke a narke ya d’an lumshe, tare kuma da d’an turo bakinsa gaba, cikin yanayi mai kama da na shagwab’a cike da kasala yace. “Meye kike wani kallona, ki kalli abunda kika saka mana.” D’an juyawa tayi ta kalli tv,n saidai da sauri ta d’auke idanunta, saboda wani gani da idanun nata yayi mata, inda Arjay da Arohi suka fad’a cikin wata duniya ta daban. sake yin kasa da Idanunta tayi, akasalance kuma cikin yanayin shagwab’a, kamar yanda yayi mata tace. “To ni ai bansan na kalleka ba, kuma ma ai dole ne na duba lafiyarka.” Idanun nasa dake ci gaba da sanja launi ya lumshe tare dayin wani narkekken mik’an da yasa D dinsa miƙewa sama, da wani irin yanayin dashi kansa baisan yana dashi ba yace. “Why gadi na kikeyi ne?” “Ummm dole ne ai, saboda haka nema nazo nan. Tunda abinda ya kawoni k’asar ma kenan, can you imagine idan da ka suma jiya bana nan, you think me zai faru.” Tayi maganan tana cije labb’anta, tare da karyar da wuyanta gefe. Hakan da tayi dinne kuma ya sashi zuba mata ido, domin sai ya ganta like babies, Yayinda daga cikin jikinsa kuwa shi kad’ai yasan me yakeji, akan kowanne shagwab’arta, to mimmik’ewan jijiyoyin jikinsa ne. D’an d’ago Kanta tayi ta kalleshi, Ganin yanda ya kura mata idone kuma yasa ta, turo baki kamar yanda yayi mata d’azun tace. “Nima me yasa kake kallona?” Kansa ya d’an girgiza, lokaci daya kuma ya janye idanunsa daga kallonta, tare da maidasu kan tv, yana kallon yanda taurarin film din ke romancing juna, acikin blanket d’aya hakan yasa ya karajin wani irin azabebben kasala mai narka jiki da zuciya idanunshi duk suka juye suka narke kamar d’an maye. Murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Na kalla ɗin, ai halal na gani don na biya sadaki”. Yayi mgnar ta yadda yasan bazata jiba. Ita kuwa Jannart kasa sake d’agowa ta kalli tv’n ma tayi, saboda abunda akeyi din ya wuce tunaninta da saninta. Kofin zumanta ta d’auka tare da soma lasa ahankali, bata d’ago Kanta ba kuwa, har saida taji an wuce wak’an. After 1hour. “Zanyi wanka.” Rayyern din ya fada ahankali batare kuma daya bude, fitinannun idanunsa dake lumshe ba, domin film din da ya gani yanzun duk yasa, mood d’insu na safiyar yau ya dawo masa sabo jinsa yakeyi tamkar ya hayewa babu. Jin abunda ya fad’a d’inne kuma yasa Jannart, juyowa ta kalleshi, saidai kuma ganin ba ita yake kallo bane, yasa ta cewa. “To.” Ahankali ta tashi ta wuce bathroom d’insa. Ruwan wanka mai d’an d’umi ta had’a masa, Koda ta fito kallonsa tayi tare da cewa. “Na had’a maka ruwa a bathtub.” Kansa ya jinjina hade da mikewa tsaye, da d’an kuzarin daya rage masa din ya wuce toilet. Itakuwa Jannart drawer’n sa ta bud’e, hade da ciro masa wasu kayan bacci masu taushi ta ajiye masa akan gado. Ganin har zuwa lokacin bai fito bane, kuma yasa ta wuce nata d’akin, inda itama ta sake sabon wanka. Rayyern kuwa Koda ya fito a wankan, Ganin bata cikin dakinne yasa shi zare towel din jikinsa kamar yadda ya yakeyi a lokuta da dama, dashi ya tsane ruwan jikinsa ka ya shirya kansa anutse. Bayan yasa kayanne kuma ya koma kan gado ya zauna. Acan d’akin Jannart kuwa, shirya kanta tayi, cikin wani sleeping gown mai adon net, duk da yana da kauri, amma hakan bai hanashi yi mata yaro yaro ajiki ba. Sosai rigar tayi mata k’yau, saidai ganin yanda breast dinta, ya bayyana karara ne yasa ta d’aura jacket akan rigar. Duk tunaninta ayanzun ya tafi ne akan yanda zata kwana ad’akin Rayyern din, saboda batajin zata iya barinsa ya kwana shi kad’ai. Kashe wutan dakin nata tayi, tare da jawo kofar dakin ta rufe, kaitsaye ta nufi d’aki nasa...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* Ahankali ta tura k’ofar d’akin ta shiga, bakinta d’auke da sallama. Jin sallaman nata ne yasa Rayyern dake zaune akan gado, d’ago idanunsa ya kalleta. Akaron farko kenan da yaji ya kasa d’auke idanunsa daga kallonta, musamman saboda yanda rigar jikin nata tayi mata kyau, tunda suke kuwa bai tab’a kallonta acikin irin shigar ba. Ahankali ta k’arasa shigowa cikin d’akin, kasancewar kuma akwai k’arancin haske, acikin dakin shiyasa ta nufo inda yake Kai tsaye, Yayinda hannuwanta ke rik’e da sachet din magungunansa. “Naan.” Takira sunansa in a silent voice. “Ummm.” Ya amsa mata adai-dai lokacin daya maida bayansa, ya jingina da jikin kan gadon sabida wata fitinenneyar kasala da yaji muryarta ya fara sakar masa. Itakuwa jin ya amsata ne yasa ta zama akan bedside drawer, tare da ajiye bottle water’n dake hannunta, magungunan nasa ta b’are tare da juyowa, cikin sanyi tace. “Ga magungunanka kasha.” Idanunsa yadan lumshe, tare da mik’a mata hannu yana me shak’an daddad’an k’amshin jikinta. Akokarinta na zuba masa maganin acikin tafin hannunsa ne kuma, hannayensu suka had’e waje d’aya. Da sauri ta zuba masa maganin, tare da janye hannunta daga cikin nasa, kana ta mik’a masa bottle water. Saka maganin abakinsa yayi, tare da korawa da ruwa. “Kana buk’atar wani abu?”. Ta tambayesa asanyaye, saboda duk sanyi ya dameta, duk da cewar ta saka jacket amma tanajin sanyi sosai. Kansa ya d’an girgiza mata alaman babu, kana ya d’an zame ya kwantar da kansa. Ganin hakanne kuma yasa Jannart din shagwabe fuska, cikin lalllashi tace. “Naan abinci fa, kaci koda babu.....” “Shiiiiii nakoshi.” Ya fad’i hakan ta hanyar katseta, da kuma wata irin muryar da tasa duk jikinta yayi week. D’an k’aramin bakinta ta turo gaba, batare kuma da ta sake ce masa komai ba, ta tashi ta koma tsakiyan d’akin. Rayyern kuwa Idanunsa ya zubawa bayanta, ga mamakinsa kuma, sai gani yayi ta zame ta kwanta ak’asan sofa, batare dako pillow da blanket ta d’auka ba. Still idanunsa ya sake tsura mata, acikin zuciyarsa kuwa cewa yayi. “This girl me take nufi, anan zata kwana ne ko meye, wannan wanni irin jarababben gadi ne? Shin wai bata san kusancinta dani zai matsala bace”. Itadai Jannart bata sanma me yake fad’a acikin zuciyar tasa ba, batare da ta damu ba gyara kwanciyarta tayi, hade da d’aukar wayarta ta soma dannawa. Wannan dalilin yasa d’akin nasu ya d’auki shiru, babu abunda ke tashi sai sautin latsa waya da kuma system d’insa. Almost 30mn suka d’auka ahaka, wanda zuwa yanzu Jannart ta ajiye wayan nata, Yayinda ta kwanta idanunta na Kallon sama, jacket din dake jikinta kuwa, tuni ya zame wanda hakan ya bawa, breast dinta daman bayyana ta cikin net ɗin saman rigar. Rayyern dake saman gado kuwa, time to time yake d’ago idanunsa ya kalleta, Yayinda Bedside lamp din dake gefen gadon nasa, ke haskata hakan yasa yake iya ganin, komai da komai nata. Acikin zuciyarsa kuwa mamakinta yake, tare da tunanin inda zata kwana, saboda yana ga kamar kwananta acikin d’akinsa bazai yiwu ba. Saboda ya tabbatar da abunda yake zargi dinne kuma, yasa shi zamewa ya d’an kishingid’a akan gadon, tare da ture system d’insa gefe, Ahankali ya lumshe idanunsa, saboda har yanzu yana jin kamshin turarenta, acikin hancinsa. Jannart kuwa jin d’akin yayi shiru ne, yasa ta juyowa ta zuba masa kyawawan Idanunta. Ganin kamar bacci yayi azaune dinne, kuma yasa ta tashi ta zauna, still kuma kallonsa take, bata kawar da Idanunta ba. Shikuwa Rayyern duk da cewar yaji ajikinsa tana kallonsa, amma saiya fusge bai ko motsa ba. Ahankali ta taso daga zaunen da take, tare da takowa ta k’araso inda yake. Zama tayi ad’an gefen gadon, hade kuma da turo bakinta gaba,abayyane kuma cike da shagwab’a tace. “Ka mayi baccinka cikin jin dadi, baka damu ba Koda ma zanji sanyi, kuma dubi yanda kayi bacci azaune, kamar baby boy tayaya ma to, ni zan fara iya gyara maka kwanciya bayan nasan kana da nauyi, ato gaskiya ni dai a'a zan barka a haka kawai, idan ka fad’o ma kai ka jiyo, tunda kaima ai kanka ka sani.” Ta k’are maganan tana me kwab’e masa baki, tare da jifansa da harara, still kuma cikin shagwab’a tace. “To Idan ya fad’o ma ai dole nine zanyi jinya, Idan ba haka ba yata narke jiki da idanu, yana cewa zafi-zafi, kalleshi da wani dogon hanci da jan bani, kamar na muntsine shi ma, Idan yaso ya farka ya gyara kwanciyar da kansa.” Ta kai karshen maganan nata, me Kallon faffad’an chest dinta, wanda gashin samansu suka kwanta lub. Rayyern da yake jinta kuwa wani, irin dariyarta ne ya kamasa, saidai sam bai nuna mata cewar ba bacci yake ba, hasalima duk abunda takeyi din, yana kallonta ta tsakan kanin gashin idanunsa, Dan bawai ya rufe idanun nasa duka bane haka nan yakejin tamkar ya fizgota ya ruggume ta. “Mutum sai yawan bacci, ko ayayama baccinsa yakeyi.” Ta kuma fad’a abayyane tare dakai hannunta, tayi kaman zata muntsine shi. Shikuwa Rayyern Ganin hakane yasa shi, d’an matsawa tare dayin kamar zai fad’o kasa. Ganin hakan yasa da sauri ta taroshi, wanda dalilin hakan yasa ya fad’a jikinta, kirjinsa da nata suka had’e waje d’aya. Yayinda d’ayan hannunta kuwa tasa ta taro, system d’insa dake kokarin faduwa. Rayyern kuwa jinsa acikin jikinta ne, yasa shi sake lumshe idanunsa tare da sakar mata duk wani nauyinsa, acikin zuciyarsa yace. “Zanyi maganinki ne yarinya.” Wani irin numfashi taja, cikin wahalan jin nauyinsa tad’an zame tare da soma kokarin kwantar dashi. Awahalce tace. “Kai Gaskiya Naan kana da nauyi, sai kace wani doki, wayyo Allah na.” Ta kare maganan tana me fad’awa kan gadon, wanda hakan ya bata daman kwantar dashi, abaki bakin gadon. Ajiyar zuciya ta sauke, tare da sake turo bakinta gaba still Cikin shagwab’a tace. “Yanzu kam Idan ka sake fad’owo, Allah bazan taroka ba, saboda nauyinka zai iya b’allamin murfin kirji.” Ta kare maganan tana me jera masa pillows agefensa. Gudun kada ya fad’o din. Ahankali ta zare hannunta dake k’asansa, cike da gajiya kuma ta juya ta sauk’a akan gadon. K’asan sofa ta kuma komawa ta kwanta, tare da juya masa baya, tana me sauke numfashi akai akai, tamkar Wacce tayi wasan tsere. Rayyern kuwa ganin ta kwanta ak’asan ne, yasa shi bud’e idanunsa, tare da sauke ganinsa akan bayanta. Sosai yake kallonta musamman shape din jikinta, da ya bayyana. Cikin mgnar zuci yace. “Uhummm nine ma kamar doki ba”. Yana nan ahaka kuma har ya soma jiyo, sautin numfashinta na fita slowly, da alama kuma bacci ne ya d’auketa. Ajiyar zuciya kawai ya sauk’e, tare da lumshe idanunsa, yana tuno irin yanda take ta hidima dashi tun daren jiya. Hakanan yaji zuciyarsa tayi rauni sosai. Ahankali ya kuma dawo da kallonsa gareta, idanu ya zuba mata ganin yanda take ta karkarwa, da’alama kuma sanyi ne ke damunta. Ahankali ya zuro da k’afafunsa k’asa, Cikin dan kuzarin da yake dashi ya mik’e tsaye. D’aya daga cikin pillows din dake kan gadon, ya d’auka ahankali ya nufo inda take kwance. D’an rank’wafowa kanta yayi tare da sa hannunsa, ya d’aga kanta ahankali ya saka mata pillown, dai-dai lokacin kuma ta juyo, tare da fesar da numfashin, dake nuna cewar baccin nata yayi nisa. Idanunsa ya sauk’e akan breast dinta, wanda duk suka fito suka bayyana kansu ta saman rigar ta. Wani irin yaarr yaji ajikinsa, wanda hakan ya sashi saurin janye idanunsa daga wajen, saboda tunda yake bai tab’a ganin breast din mace haka ba. Wani irin masifeffen karkarwa jikinsa ya farayi tamkar wanda aka jonawa wuta. Da sauri ya janye Jikinsa baya, tare da d’aukan blanket ya rufa mata, ahankali ya koma ya kwanta, tare da rumtse idanunsa, yanajin yanda zuciyarsa ke bugawa da karfi, saboda ganin kirjinta da yayi. Ahaka da tunani kala kala acikin zuciyarsa, bacci ya d’aukesa. 5:00 am. Ahankali ya d’an bud’e idanunsa, wanda bacci ya cika cikinsu, Jin k’aran alarm din dake tashi ne kuma, yasa shi mik’a hannunsa ya kashe alarm din. D’an yunk’urawa yayi tare da tashi ya zauna. Ahankali kuma ya juyar da kansa, inda ya sauk’e idanunsa akan Jannart dake kwance. Bacci take cike da kwanciyar hankali, Yayinda duka jikinta kuma ke lullub’e da blanket din daya rufa mata, kasancewar kuma blanket ne mai kyau, shiyasa kwata kwata ko sanyi bataji. D’auke kansa daga kallonta yayi, tare da tashi anutse ya wuce bathroom. Koda ya shiga da kansa ya had’a ruwan wanka, bayan yayi wankanne kuma ya d’auro al'walan sallan asuba. Ahankali ya murd’a handle din kofar bathroom din ya fito, daga shi sai towel dake daure akunkuminsa, Yayinda duk jikinsa kuwa ke d’auke da danshin ruwa. K’arasawa gaban mirror yayi, hade da daukan wani karamin towel ya shiga goge jikinsa. Jannart dake kwance acan gefe kuwa, Jin alamun tafiyarsa ne yasa ta sake lumshe idanunta, tare da gyara kwanciyarta, kasancewar tun tashinsa itama ta farka, saboda Acan cikin baccinta ta jiyo, k’aran alarm din, saidai ganin ya riga ta tashi, shiyasa tayi kamar mai bacci. Shikuwa Rayyern gaba d’aya ma ya sha’afa da cewar, ba shi kad’ai bane ad’akin, saboda haka ne ma yaci gaba da sabgoginsa normal kamar yadda ya saba. Bayan ya gama tsane ruwan jikin nasa ne kuma, ya ajiye towel din dake hannunsa, batare da tunanin komai ba kuma yasa hannunsa ya zare, towel din daya d’aura akan waist din nasa. Wanda hakan ya sashi zama naked. Wannan kuma yana daga cikin d’abi’arsa ta yau kullum, da kuma Koda yaushe, shiyasa arayuwarsa yafison zama shi kad’ai, saboda bayason wani ya gane masa tsiraicinsa Sabida muddin ya fito wonka a lokuta da dama yana tsane ruwan jikinsa yake wurgar da towel din gefe, kana yasa boxer. Jannart dake kwance kuwa, Ahankali ta d’an bud’e Idanunta, kasancewar ta rufe duk jikinta har zuwa fuskarta da blanket dinne, kuma yasa ta sanya hannayenta, Ahankali ta d’anyi k’asa da blanket din, wanda hakan ya bawa fuskarta daman bayyana. Jin motsin Rayyern din da tayi asaman ta, ne kuma yasa ta d’an juyowa, dai-dai lokacin kuma Rayyern din ke maida hankalinsa, ga agogo dan duba lokaci yayinda hannunsa ke riƙe da towel din yana ƙara tsane sumar kanshi da towel d'in kana yama mai mamakin tun daren shekaran jiya da Naan ɗinsa ta ta harba ta miƙe har yanzu bata rusunaba, kanshi ya ɗan jujjuya tare da cewa. “Bataga haka bama tana cemin doki”. Kwaffa ya ɗanyi tare da taune lip enshi na ƙasa. Jannart kuwa d’ago Idanunta da tayi dinne, yasa ta sauk’e idanun nata akan surar jikin D ɗinsa dake tsaye tamkar an kafashi. Cikin wani irin yanayi mai kama da tsananin kad’uwa, firgici kid’ima had’i da gigita ta saki wata iriyar k’ara tare da fusgo numfashinta, dake kokarin kwacewa, amatuk’ar tsorace ta rumtse Idanunta. “Innalillahi wa innailaihi rajiun. hasbunallahiwani'imanwakil. Hehyyyyyyyyyhhhhh!!!”. Ta saki sautin da k’arfi tare da zazzaro idanunta gaba kana jiki duk na kerma da sauri kuma ta rumtse idanunta da azaban ƙarfi saboda tayi masifar razana da ganinsa a zaratan kuma ingarman namijinsa. Rayyern kuwa jin sautin fusgan numfashi, da kuma addu'o'in da k’aran da tayi ne, yasa shi dawowa hayyacinsa, cikin sauri ya kalli inda Jannart din take, lokaci d’aya kuma ya ware towel din nasa ya rufe jikinsa. Cike da wani irin b’acin rai, takaici hadi kuma da tsananin kunyan gane masa surar jiki da tayi. Sake maida kallonsa gareta yayi, yana mejin ransa nayi masa wani irin suya, afusace ya nufo ta. Yayinda Ita kuwa Jannart duk jikinta ke ta faman rawa da makerketa, har yanzu kuma ta kasa bud’e Idanunta dake rumtse bare ta yi yunkurin huduba. Rayyern kuwa cikin fushi da tsananin b’acin rai, ya nufota gadan-gadan, yana isowa kusa da ita kuwa, ya sunkuya tare da yaye blanket din dake jikinta. Hannunta ya kama tare da mik’ar da ita tsaye, cikin zafin nama da takaici, ya nufi hanyar fita daga d’akin. Dai-dai sun iso bakin kofar ne kuma ya tsaya, tare dasa hannu ya bud’e kofar. Kallon Jannart din yayi, ad’an hasale ya saka hannusa na dama ya tura ta waje. Da karfi kuma ya maida kofar tasa ya rufe. Jannart kuwa sai alokacin ta bud’e Idanunta, ganinta acikin falon da tayi ne kuma, ya sakata sauk’e wani kakkarfan Ajiyar zuciya, saboda awajenta itakam ya taimaketa nema, daya fito da ita daga cikin d’akin. Dan daya barta ta k’ara mintuna kad’an numfashinta zai iya daukewa, saboda abunda ta gani yafi k’arfin tunaninta ya dugunzuma lissafinta ya dai-dai-ta mata tunaninta. Rayyern kuwa Koda ya maida kofar ya rufe, idanunsa ya rumtse cike da takaicin kansa, hadi da tsananin kunyan abunda ya aikata da jin takaicin wannan banzan ɗabiar tasa. Hannayensa duka biyu yasa ya dafe kanshi, cikin d’acin rai yace. “Why Rayyern Why? Meyasa zan bari wannan yarinyar ta ganni haka? Meyasa zan manta da cewar tana cikin d’akin? Meyasa? Jiya-jiya nan tace min inada nauyi kamar doki yanzu kuma ta ganni haka ya salam cewa zatayi D ɗina kamar na doki!!!” Ya k’are maganan yana me sake matse kanshi, Yayinda zuciyarsa ke masa wani irin kuna, naban takaici da kuma haushin kansa da yakeji bai tab’a jin takaicin wannan d’abi'ar tasaba sai yau. A fili yace. “In kuma ta kuskura tacemin abuna kamar na doki zataga yadda doki keyin sukuwa kuwa in ya samu sarari, zanyi mgnin bakin tsiwarne”. Ya ƙare mgnar yana rumtse idanunshi. Jannart kuwa dake waje a guje ta wuce bedroom dinta tana gudu harda wai-wai dan ji take kamar ma yana biyota ne, tana shiga kuwa ta maida kofar ta rufe k’am. Hannayenta tasa duka biyu ta dafe kirjinta, dake bugawa kamar zai rabe biyu. Idanunta ta d’an rumtse saboda wani irin juyawa da taji kanta nayi mata, saidai kuma ko second 6 ba ayi ba, ta sake bud’e idanun amatuk’ar tsorace, saboda abunda ta gani din again shike yi mata yawo acikin Idanunta. Da sauri ta d’an soma girgiza kanta, Cikin yanayin fargaba da kuma tsoro murya araunace tace. “Nashiga uku ni Jannart meye idanuna suka ganemin? Meyasa na bud’e idanuna har na kalleshi da wannan ƙaton abun naaa, wayyo Allah na! Na shiga uku”. Ta fad’a da karfi saboda yanda idanunta, ke sake d’auko mota hoton surar jikinsa. Jikinta kuwa sosai yake rawa, saboda tsoratan da tayi ne kuma, yasa numfashinta kasa dawowa dai-dai. Tunda take aduniyarta bata tab’a ganin Namiji haka ba, bata tab’a ganin full halittan Namiji haka ba sai yaudin. Da sauri ta dan soma bubbuga kanta, ganin tsayuwa bazai yi mata bane kuma, yasa kaitsaye ta wuce toilet. Tana shiga kuwa ta sakarwa kanta ruwa, duk da sanyin ruwan kuwa, amma bata jinsa, saboda duk atsorace take da abunda ta gani. Haka dai tayi wankan ba’a nutse ba ta fito, bayan ta dauro alwala. Yau din kam ko ruwan dake jikinta bata tsane ba, haka ta d’auko wata bubu abaya ta zura ajikinta, hijab ma babba ta saka, bayan ta hau kan sallaya ne kuma ta tada Sallah. Acan b’angaren Rayyern kuwa, cikin takaicin kansa haka ya saka boxer, tare da daura farar jallabiya akai. Bayan ya idar da sallah ne kuma, ya zauna dab’as Akan sallayan, tare dasa hannayensa ya dafe kansa. Acikin zuciyarsa yakejin inama da ace, Ana dawo da abunda ya wuce, to Tabbas shikam daya dawo da wannan yanayin baya, ta yanda kafun yakai ga bayyana surarsa, zai tasheta yace ta tashi ta fice masa daga d’aki. Babu abunda ke kona ransa kuma, face Idan ya tuna cewar Jannart din taga komai nasa, duk wani abu nasa na sirri ta gani abinda babu wani mahaluk'in daya gani daga Mamynshi sai Abbanshi suma tun yana yaro abinda babu wata ɗiya mace data taɓa ganin koda hanyan wurin ne, “Yah Salam”. Ya fad’i kwaffa ya kumayi. “Mtswww.” Yaja wata tsuka mai sauti, tare da jingina kansa da jikin gadon, shi kad’ai ya soma sakin kwafa, Yayinda acikin ransa yake nadamar, kwana d’aki d’aya da ita. Domin da ace ba’a d’akinsa ta kwana ba, da yanzu duk hakan bai faru ba. Haka dai ya hau saman gado ya kwanta, yana me sakawa da kuncewa, inda kuma duk haushin kansa yake ji can kuma wani sashi na zuciyarsa ya fara raɗa masa wasu kalamai. Jannart kam Koda ta idar da sallah, hayewa saman gadonta tayi tare, da takure jikinta waje daya. Saboda har zuwa yanzu wani sashi na jikin nata, bai daina karkarwa ba. Yayinda Idanunta kuwa bata isa lumshe suba, saboda da ta rufe idanun nata, hoton surar cikekken namijin duniya ne ke yawo acikinsu. Ahankali ta soma dan karanta addu’an samun nutsuwa, cikin ikon Allah kuwa acikin mintuna kad’an taji zuciyarta, ta samu nutsuwa, wanda hakan shi yasa ta tashi, ta koma falo saboda duk wani bacci, ya k’auracewa idanunta sabida data rufesu abinda ya firgitatan take gani tsagal a tsaye. Koda ta fito falon zama tayi, duk wani tunanin da zai suffanta mata surar tasa kuwa, idan yazo kawar dashi take da gaggawa, wannan dalilin yasa take jin kamar bataga komai ba. Tana nan dai azaune har gari ya gama wayewa. Rayyern dake cikin d’aki kuwa, har yanzu abun na damunsa, saidai kuma babu yanda zaiyi, tunda har ta riga da ta gani. Kamar yanda ya sabayi kullum, haka ma yau din domin, ganin gari ya gama yin haske ne ya sashi yi musu ordern abinci. 7:30 pm Dai-dai ya bud’e murfin kofar dakin nasa ya fito, cikin shirinsa na riga da wando, wanda sukayi matukar yi masa kyau sosai. Jin motsin fitowarsa ne kuma yasa, Jannart dake zaune afalon saurin sake yin k’asa da kanta, tare da kama y’an yatsunta ta had’esu awaje daya. Kirjinta kuwa dukan uku uku ya shiga yi, saboda tsoro da kuma fargaba. Shikuwa Rayyern ganinta acikin falonne, yasa shi tsare ta da idanu, ahasale yake kallonta, saboda yanason ganin ko zatayi tsaurin idon Kallonsa yaga iya fitsararta. Cikin takun nuna isa ya karaso tsakiyan falon, duk da cewar bashi da isashshen lafiya amma haka ya cije. Jannart da zuciyarta ke bugawa da karfi, Jin alamun takun tafiyarsa ne, yasa ta sakeyin kasa da kanta. Ad’an tsorace kana cikin rawan murya tace. “Ina kwana ya jiki.” Harara ya watsa mata, tare da gyara tsayuwansa, cikin tsare gida da kuma son amayar da abunda ke zuciyarsa yace. “Ya isa haka! Dan Allah ya isa haka nan domin naji sauki, ni yanzu babu abunda yake damuna, saboda haka dan Allah Janna ki dakatar da wannann gadin da kike min, bana buk’ata, nagaji da wannan takuran, bazan iyaba wallahi, bayan yawan kallona da kikeyi bai isaba, har kuma da kalleni a yanayin da bai halatta ki kalleni ba, wannan wanne irin abune. Yanzi ke kinji daɗin ganina a hakane Jannaaaaa?.” Ya kare maganan cikin wata iriyar narkekkiyar murya mai haɗe da sassayan sautin da baisan dalilin yinsaba. Jannart kuwa Jin abunda ya fad’a d’inne ya sata, sakeyin kasa da kanta, tare da lumshe Idanunta, saboda ita bata ma da abuncewa, cause ba laifinta bane tunda ta sani ba’a yiwa ido shamaki. Saidai koma meye ita tajawa kanta tasani, da bata kalleshi ba Aida yanzu tana zaune lafiya. Dai-dai lokacinne kuma aka soma knocking kofar falon. D’an hararanta Rayyern din yayi, tare kuma da wucewa yaje ya bud’e kofar, Ganin kuma ordern breakfast dinsu ne, ya samu isowa ya sashi karb’a, tare da juyowa ya dawo falon. Akan d’aya daga cikin kujerun falon ya zauna, batare kuma daya sake kula Jannart dinba, ya bud’e breakfast din ya soma ci. Jannart kuwa har yanzu kanta na k’asa, domin ta kasa d’agowa, sai faman wasa da yatsun hannunta da takeyi ta yaya ta ina zata iya d’ago kai bare ta kalleshi. Kallo daya kuma zakayi mata kafahimci cewa, duk jikinta yayi sanyi, sannan kuma akwai alamar damuwa atattare da ita da yanayin tsananin kunya da takura. Ahankali ya d’ago kansa tare da Kallon ta, ya tsaida idanunsa akanta. Almost 3min yana kallonta, kafun daga bisani ya janye idanunsa daga kallonta, for the first time kenan da yaji yayi mata, wani abu na rashin kyautawa. Idanunsa ya dan lumshe Ahankali tare da fesar da sassanyan numfashi, lokaci daya kuma ya soma tuno, moment dinta alokacin da bashi da lafiya, sautin kukanta ya somaji nayi masa yawo acikin kunnuwansa. Sannan ya tuna cewar akan k’afafunta, a jikinta ya share sama da 8hours akwance, batare da ta turesa ko nuna alamar gajiyawarta ba, tayi kuka sosai har saida Idanunta suka kumbura, duk saboda shi, then now tana zaune ne kuma, agarin da babu kowa nata still duk saboda shi. Ahankali yaji wani irin rauni ya sauk’a acikin zuciyarsa, wanda hakan yasa shi sake d’aga idanunsa ya kalleta. Dai-dai lokacinne kuma wayarsa ta soma k’ara. Hannayensa yasa acikin aljihun wandonsa, tare da zaro wayar tasa. Ganin sunan Riyyam na yawo akan screen din wayar ne, kuma ya sashi picking call din. Tare da kara wayar akan kunnensa. “Good Morning Hamma Rayyern ya jiki?” Riyyam din ya tambaya cikin kulawa. Ahankali yadan sauke ajiyar zuciya, tare kuma da gyara zamansa cikin sanyi yace. “Morning Riyyam jiki Alhamdulillah, yasu Mammy?” “Duk Suna lafiya Hamma, yanzu ma Mammynce tace nakira mata kai, bari na bata wayan.” Riyyam din ya fadi haka yana me mikawa Mammy dake gefensa waya. “Barka da safiya Maud’ona.” Mammy ta fad’a cikin kulawa, da kuma tausasa murya. Wanda har saida hakan yasa Rayyern din sakin murmushi, cikin yanayin nishadin daya samu kansa aciki da jin sanyi a ransa da cikekkiyar nitsuwa yace. “Yauwa Mammy inafatan kun tashi lafiya.” “Lafiya k’alau Maud’o na, ya jikin naka?.” Mammyn ta tambaya. Idanunsa ya kuma lumshewa tare da cewa. “Alhamdulillah Mammy naji sauki sosai.” “Masha Allah, haka akeso ai Allah ya kara afuwa, Ina surukata Jannart sarkin kuka?” Mammyn ta fad’i hakan cikin d’an sakin fuska, saboda har acikin zuciyarta, takejin son yarinyar. Shikuwa Rayyern tambayar da Mammyn tayi masa ne, ya sashi bud’e idanunsa tare da Kallon Jannart din, da duk mood dinta ya sanja zuwa asalin Jannart ɗinta mai cikekken rauni da rashin anci da tsoron fushin wani. Yayinda har yanzu kuwa saman Idanunta ke d’an kumbure, saboda kukan da tayi daren shekaran jiya. Maida idanun nasa yayi ya lumshe, saboda wani irin abu na musamman da yaji, ya tab’a k’ahon zuciyarsa yana mai ratsa zuciyar tasa yana shiga cikin asalin ƙahon zuciyartasa. Ahankali kuma cikin sanyin murya yace. “Tana lafiya Mammy.” Daga can b’angaren kuwa murmushi Mammyn tayi, hade da cewa. “Masha Allah Idan tana kusa bata wayan mu gaisa.” “To.” Ya fad’a asanyaye, tare kuma da d’ago kansa ya kuma Kallon Jannart din. “Zo nan Janna” Ya fad’a yana kallonta. Ita kuwa Jannart shiru tayi tana tunanin ta yaya zata fuskanceshi. “Kizo”. Ya kuma fad’a cikin narkekkiyar murya tare da d’ansa hannunshi ya rufe speaker'n wayar. K’ara sunkuyar da kanta tayi k’asa sosai. “Zo nan Janna mai masoya da yawa. Kizi kuyi magana da Mammy kinji ko Janna.” Ya fad’i hakan cikin tsareta da idanu, tare kuma da mik’a mata hannunsa dake rike da wayar. Jannart kuwa sanin cewar da ita yake ne kuma jin yadda yayi mgnar murya a dakene, yasa ta tasowa batare kuma da ta kalleshi ba, ta karaso ta karbi wayan. “Assalamu Alaikum Ina kwana Mammy.” Jannart d’in ta fad’a cikin sanyin murya, hade kuma da juyawa Rayyern din baya, domin batason su hada idanu. Mammy dake kan layi kuwa, Jin muryar Jannart dinne ya sata fad’ad’a murmushin ta, cikin sakin fuska tace. “Wa’alaikissalam, lafiya kalau Jannart ya mai jiki?” “Da sauki sosai Mammy yasu Zaytoon da Riyyam.” Jannart din ta tambaya tana me kokarin boye damuwarta. “Lafiyansu kalau, Jannart dama nace bari na kira na tambayi lafiyarsa, Allah ya kara karfin jiki, dan Allah ki ci gaba da kulawa dashi, sosai kinji Jannart Insha Allah. Allah zai baki ladan hakan.” “To Mamy Insha Allah nagode sosai.” Jannart din ta fadi haka cikin girmama, maganan Mammyn saboda haka kawai takejin matar, tana da matsayi awajenta. Bayan sunyi sallama da Mammyn ne kuma, ta zare wayar daga kunnenta, tare kuma da juyowa ahankali ta mika masa wayan. Saidai har yanzun bata bari Idanunta sun kalleshi ba sabida masifar kunyarsa da shakkar sa da takeji, domin wallahi muddin kaga tsiraicin wani to sai kaji kama fiji jin kunyar. Lura da hakan da yayi dinne kuma yasa, shi karb’an wayan nasa, saidai ya kasa dauke idanunsa daga kallonta. Itakuwa Jannart komawa tayi ta zauna, tare da tank’washe kafafunta kai a sunkuye, cikin sanyin murya tace. “Mammy tace kana cin abinci, haka Mamy ma kullum sai ta fad’a, please kana cin abinci saboda zama da yunwa yana yiwa mutum illa.” Ta k’are maganan tana me wasa, da adon bakin kasan rigar dake jikinta. Rayyern din kuwa idanunsa ya d’an lumshe, kana ahankali yace. “Uhumm naji Likita”. Idonta ta jujjuya watoma gatse ya mata. Idon ta dam juya kad’an jin yana cewa. “Yanzu ke kizo kici abinci.” Kanta ta d’an girgiza, still batare da ta kalleshi ba tace. “Ni nak’oshi, kuma ai kaine marar lafiya Kai ya kamata kaci sai kasha magani.” D’an k’aramin bakinta dake motsawa ya kalla, lokaci daya kuma cikin kasalan daya sauk’ar masa yace. “Bani kad’ai nake da buk’atar abinci ba ai har dake, oya zo ki zauna kici kiji ko Janna.” Ya yi maganan nasa cikin bada umarni. Kanta ta d’an girgiza Ahankali, tare kuma da shagwabe fuska, cikin turo baki tace. “Ni nakoshi sai anjima zanci.” Idanunsa yadan jujjuya tare da jinjina kansa, batare daya sake cewa komai ba, kuma ya Mike tsaye. Sai alokacin tayi saurin d’ago da kanta ta kalleshi, cikin rashin sa'a kuwa karab idanunsu suka fad’a cikin na juna. Da sauri ta kawar da kanta gefe. Shi kuwa baki ya tab’e tare da cewa. “Taurin kai ba! Da gardama ko”. Bata fahimci mgnar tasa ba saima, Ganin da tayi kamar fita zaiyi ne kuma yasa ta cewa. “Baka sha magungunan kaba.” Cikin yanayin kwaɓe fuska yace. “Bazan shaba”. Da sauri ta zarin ledan maganin tare da matsowa gabansa. Cikin rauni ido na gab da kawo hawaye tace. “Please Naanu kasha mgni”. Wani irin shu'imin kallo ya tsareta dasu, haka nan yaji kamar zuciyarsa na buɗe wa ne. “Nasha.” Ya fad’a atakaice, tare kuma da nufar kofar fita daga falon. Bayansa tabi da kallo, Ganin da gaske fita zaiyi ne kuma, yasa ta maida kanta kasa, murya asanyaye tace. “Please Idan ka fita tayaya zan iya sanin halin da kake ciki?” Ta kare maganan cikin dan inda inda, wanda hakan ke nuna masa zallan abunda take nufi. Hannunsa yasa acikin al'jihunsa, tare da zaro k’aramar wayarsa ya mika mata. Hannu tasa ta karb’ wayan, Yayinda shikuwa kaitsaye ya fice daga cikin falon. Ganin fitan nasa ne kuma, yasa Jannart din lumshe idanunta, tare dakai hannunta kan hancinta, tana me shak’an daddad’an kamshinsa, wanda ya kama tafin hannunta, sanadiyar rik’e wayarsa da tayi. Rayyern kuwa yana fitowa motarsa ya shiga, inda direct Babban EUROUPEAN Medical senter mascow (E.M.C) Hospital din da suke gudanar da taron nasu ya nufa. Koda yaje sunyi mamakin ganinsa kwarai, amma saidai sanin jajircewarsa akan aiki yasa su jinjina masa. Haka dai suka fara meeting di nasu, wanda suka sabayi akowacce rana. Acan gida kuwa Jannart ba ita tayi breakfast dinba, sai wajajen karfe sha biyu, bayan ta kammala breakfast dinne kuma ta kimtsa wajen, tare da dawowa falon ta kunna kallo. Karamar wayar tasa Samsong dake hannunta, take Dan jujjuyawa ahankali, zuciyarta cike take dason sanin halin lafiyarsa, saidai kuma amma bata da numbernsa wacce zata kirasa dashi. Domin Koda ta bincika wayar daya bata din, bata samu komai ba Gallery ta leƙa nanma wayam babu komai kwaffa tayi tare da cewa. “Shi ko hotama bayayi”. Hakanne kuma yasa ta yanke shawaran, daukan numbern Ramadan ta kirasa. Bugu biyu kuwa Ramadan din ya dauka. “Ramadan.” Jannart din ta kira sunanshi. “Na’am Aunty Jannart.” Ramadan din ya amsa mata, Cikin kulawa tare dayi mata tambayar ya gida. Da lafiya ta amsa, kana tace ya tura mata numbern Rayyern din, saboda tanason zatayi magana dashi. Murmushi Ramadan yayi, cikin kuma jin dadin irin kulawan da Jannart din ke bawa Hamman nashi, yace. “Don’t worry Aunty Jannart bari na turo miki.” Hakan kuwa akayi domin cikin mintuna 2 Ramadan ya turo mata numbern. Ganin ya turo mata numbern ne kuma yasa ta tashi, tare da wucewa bathroom ta dauro alwala. Anan cikin falon ta dawo tayi sallah, bayan ta idar da sallan ne kuma, tayi dialing numbern Rayyern din. Wanda adai-dai lokacin ne kuma suka fito daga taron k’arawa juna sani da suka shiga. Tsaye yake akan step yana Kallon wani ruwan swimming pool shi kansa bai san nazarin me yakeyiba bai kuma san me yake tunawa ba, kai baima san me yake kallo a cikin ruwanba, Jin wayarsa na k’ara ne kuma yasa shi, zaro wayar daga cikin al'jihunsa. Ahankali ya zubawa screen din wayar tasa ido, saboda ganin numbern dake kira, wanda yake mallakinsa ne, d’an jim yayi har saida wayan ta kusa katsewa, kafun ya d’aga tare da kara wayan akan kunnensa. Daga can b’angaren Jannart kuwa jin an d’aga wayarne, yasa ta yin sallama kana murya atausashe tace. “Naan”. Cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace. “Na'am Janna”. Cikin sanyi tace “Naan ya jikin naka? babu inda yakeyi maka ciwo ko? Kaci abinci ko?”. Idanunsa ya d’an lumshe, Ahankali kuma Cikin sanyi kamar yanda tayi masa maganan yace. “Da sauki sosai Janna, I think I’m telling you na warke.” Ajiyar zuciya ta d’an sauke ahankali, batare kuma da ta damu da abunda yace dinba, cikin tausasa murya tace. “Please Hamma Naanu kaci abinci?” “A'a banajin yunwa, but Idan na dawo zanci.” Ya fadi hakan saboda bayason ta matsa mishi da yawan tambayoyi da muryata dake sashi wani yanayin. Fahimtar hakan da tayi dinne kuma yasa ta, gyara zamanta tare da cewa. “Uhumm Saika dawo.” “Yauwa.” Ya fad’a tare da zare wayar akan kunnensa. Kana cikin sanyin da yaji zuciyarsa tayi, ya juya ya koma cikin dakin taron nasu. Itama Jannart tana ajiye wayan kwanciya tayi, tare da lumshe Idanunta, domin sai ayanzu taji sauki sakamakon jin cewar yana lafiya. 8:30 pm Dai-dai ya shigo cikin gidan, hannayensa rike da ledodin Sabor de la vida restaurant. Anan cikin falon ya zauna, tare da bud’e ledodin, ganinsa ne kuma yasa Jannart din yi masa sannu da dawowa. Tare da d’auko plate ta zuba masa abincin. Yana kammala cin abincin nasa ne kuma ya wuce d’akinsa, saboda yana da buk’atar yin wanka. Tashin nasa ne kuma ya bawa Jannart daman, cin abincin bayan ta kammala ne kuma ta wuce d’akinta. Almost 1hour Tsab ya gama shirya kansa cikin kayan bacci, bayan ya kammala duk wani abunda yakeyi dinne kuma, ya hau kan gadonsa ya kwanta. Anutse ya zubawa kofar shigowa dakin nasa idanu, wanda kuma shi kansa baisan me yake kallo ba. Saidai kuma har acikin ransa baya jin dadin, rashin zuwan da Jannart batayi ba, wanda yasani kuma akan maganan daya fada mata d’azu ne ya fahimci tana da saurin amsar umarni da bin dokar mutum. Idanunsa ya dan lumshe yana mejin wani yanayi akan abunda yayi mata din. Saboda Tabashi dukkan kulawa sosai alokacin da yake buk’atar hakan. Ahankali ya juya ya kwanta tare da rumtse ido. 3 mnt tsakani ya kuma juyowa ya tashi zaune tare da zuro kafafunsa kasa, tare da tashi tsaye daga kwancen da yake. Kaitsaye batare da kokwanto ko gama yanke hukunci ba, ya bud’e kofar dakin nasa ya fice. Koda ya fito falon kaitsaye bedroom dinta ya nufa. Dai-dai lokacin kuwa Jannart din ta gama shirya kanta cikin, wani purple sleeping dress mai kyau, wanda yabi duk jikinta, kana kuma ya sake bayyana hasken fatarta. Tsaye take agaban mirror tana tubke gashin kanta, dai-dai lokacin ya turo kofar dakin ya shigo. Jin motsin kofane kuma yasa ta, juyowa da sauri ganinsa da tayi, abakin kofar ne kuma yasa ta juyowa tare da nufosa, gaba daya kuma ta manta da irin shigar dake jikinta. Haka ta nufosa, shikuwa Rayyern tsayawa yayi yana kallonta, musamman yanda shape din jikinta ya bayyana. Ga kuma breast dinta da yake ganinsu abayyane, saboda shigar dake jikinta sunyi wani cir kamar zasu tsole mishi idanu. “Naan.” Jannart din ta kira sunansa. Kasa amsa mata yayi, saima zuba mata idanu da yayi yana kallonta. Yayinda yakejin wani irin abu na fusgansa akanta. Jannart kuwa Ganin hakanne yasa ta gyara tsayuwarta, tare da kallonsa Cikin kulawa tace. “Naan kana buk’atar wani abune?” Kansa ya gyad’a mata kana ahankali murya can ƙasa maƙoshi a narke yace “Zaki tsole min idofa su tsiyay...”. Ya faɗi mgnar a fizge bisa alamu bai san ta subce mushiba. Sabida yadda ya haɗiye rogowar mgnar a cikinsa. Tare kuma da yin kici-kici da fuska ya zuba mata ido. Cikin rashin fahimta kalamansa tace. “Zan tsole maka ido kuma? Ta yaya da me d’in zan tsole maka idon?”. Bai kulataba kuma bai janye idanunsa a kantaba, ganin haka yasa cikin sanyi tace. “Naan kayi shiru kayi mgna mana me kake buƙatar?”. Numfashi ya d’an fesar a hankali kana yace. “Yau bazaki tayani kwana bane?” Idanunsa ta d’an kalla tare da cewa. “To baka warke ba.” A hankali ya sauke hannunsa dake harde a kirjinsa, kana yayi taku biyu zuwa uku Matsota yayi sosai tare kwantar da kanshi bisa kafaɗarsa narkakkun idanunsa ya watsa mata murya a narke yace. “Ni..! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* TUBALI Page 19 NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* “Ni kuma........” Ya fad’i maganar cikin wata irin kasalalliyar muryar, dake bayyana mood din da yake ciki, kana daga gefe guda kuwa ga idanunsa dake lumshewa. Jannart dake tsaye kuwa Ganin yayi shiru ne, yasa ta d’an zubawa kyakkyawar fuskarsa ido. Saboda bata tab’a ganinsa acikin irin wannan yanayin ba. “NAAN!” Takira sunansa asanyaye, cikin kuma Dan yanayin karyar da wuyanta gefe. Saboda saukar muryarta acikin kunnuwansa ne kuma, ya sashi jin wani irin abu na sauk’a had’i da yawo acikin jikinsa. Wanda hakan yasa ahankali, ya ajiye idanunsa akan yatsun k’afarta. Anutse kuma ya soma yawo da idanun nasa, yanayin sama dasu, har dai ya kawo idanun nasa, izuwa kan tsarerren hips dinta. Still kuma da maraitattun idanun nasa, ya kuma tafiya har zuwa kan kirjinta, inda breast dinta suka bayyana sosai, ta saman wuyan rigar Dake jikinta, kasancewar kuma rigar nata irin mai net dinnnan ne, kuma black colour shiyasa, hasken fatarta ya bayyana sosai. Idanun nasa daya kuma sauk’ewa akan, beautiful nipples dinta ne ya sashi jin, wani irin abu ya tsarga masa, tun daga tafin k’afarsa har zuwa tsakiyan bayansa, da kuma D.... d’insa. Wani irin fusga numfashin nasa yayi, wanda hakan yasa awahalce ya janye idanun nasa daga kan k’irjinta, tare da maida kallonsa ga fuskarta. Itakuwa dake tsaye ganin ya dawo da kallonsa, ga fuskarta ne yasa ta janye Idanunta, daga Kallon gefen fuskarsa da takeyi, da sauri tayi k’asa da Idanunta, tare da had’e yan yatsunta waje d’aya ta soma murzasu. Siraran labb’anta wanda suka sha, lips gloss ya kalla, kana ahankali ya kuma matsowa kusa da ita, sukayi kusan ci sosai. Hakanne kuma yasa numfashinsa, sauk’a akan kyakkyawar fuskarta. Narkakkun idanunsa ya zuba mata, cikin kuma wata irin murya, irin Wacce bata tab’a ji daga garesa ba yace. “Muna fad’a ne.....!” Ya k’are maganan cikin salo na musamman, tare kuma da fesa mata numfashinsa akan fuskarta. A sanadiyar hakan ne kuma, yasa taji tsikar jikinta na tashi, Ga kuma wani irin abu da taji acikin jikinta, wanda bata tab’a jin makamancinsa. Tabbas ba zata iya jurewa yanda suke dinba, domin akowani saukar numfashinsa ajikinta, wani irin abu takeji na yawo acikin jikinta. Sanin da tayi cewar ba zata iya kallonsa bane kuma, yasa ahankali ta lumshe Idanunta, tare da girgiza masa Kai, cikin sanyin yanayi alaman babu. Kansa ya d’an girgiza shi d’inma, tare da sake matsowa kusa da ita, ahankali yace. “To Meyasa kike fushi dani?” “Nifa Naan bana fushi...” Ta fad’i maganar cikin sigar shagwab’a, tare kuma da turo d’an k’aramin bakinta gaba. Lips din nata ya kuma kallo, still yana mejin wani irin abu nayi masa yawo acikin jikinsa, in a silent voice yace. “To Meyasa yau bakizo kin bani mgnina ba, bakince kina gadina ba, kuma dama ai kince saboda gadi na ne, kawai Abba ya turo ki, yanzu har kin gama gadinne ko kuma umarnin Abbanne ya k’are ummmmm?”. Ya Kai karshen maganan nasa, cikin wani sautin daya sata d’agowa ta kalleshi. Saidai kuma ganin yanda cikin idanunsa, suka sauya launi izuwa na maye ne yasa tayi saurin k’asa da kanta. Asanyaye kuma tace. “To baka ce ka samu lafiya ba.” “Ummm.” Ya amsa mata ahankali, tare da zura duka hannayensa acikin aljihun rigarsa. “To Allah ya kara sauki.” Jannart din ta fad’a ashagwab’e, tare kuma da kawar da kanta gefe, saboda matukar numfashinsa, ya ci gaba da sauk’a akan fuskarta, To babu makawa zata iya sume masa. Shikuwa Rayyern ganin hakan da yayi ne, yasa shi jinjina kansa, had’e da cewa. “Ameen.” ahankali kuma ya janye jikinsa baya, tare da juyawa batare da ya sake ce mata komai ba ya fice daga cikin dakin. Jin alamun takun tafiyarsa, da kuma yanda ya fad’i Ameen din, acikin rashin dad’in yanayi ne, yasa ta d’ago Kai ta kalleshi. Amma kuma sai taga ko juyowa baiyi ba, direct ya fice daga cikin d’akin. Asanyaye tabi bayansa da kallo, tare da sauk’e ajiyar zuciya, cikin sanyi kuma ta lumshe Idanunta, tana me sake shak’an kamshinsa mai matuk’ar dadi. Shikuwa Rayyern yana fita daga d’akin nata, direct cikin falo ya fito, ahankali ya zauna akan d’aya daga cikin kujerun falon, tare da jingina jikinsa da kujeran ya lumshe idanunsa. Almost 10mn Ahankali ya sauke ajiyar zuciya, tare kuma da zamewa ya kwanta akan kujeran. Hakanan yakejin tamkar babu wani abu akusa dashi, like yayi losing wani important abu nasa. Jannart kuwa Ganin ta fiyar nasa ne, ya sata koma ta kwanta, akan gadonta hade da lumshe Idanunta, Ahankali take sauraran yanda zuciyarta ke bugawa, sanadiyar kusan cin da suka samu atsakanin junansu d’azun. Rayyern kuwa Ganin da yayi zaman falon ya ishesa ne, ya sashi komawa d’aki, ya d’auko system d’insa. Jin da yayi dakin Yayi masa sarari da maraicine kuma, ya sashi sake dawowa falon. Anan kan kujera ya zauna, tare da d’aukan laptop din nasa ya soma duba bayanan sabon companyn su. Wanda zuwa yanzu komai na companyn yana tafiya dai-dai, domin sun samu share holders da yawa, baya ga haka kuma ana nan anata, sarrafa kayan masarufi, ba kuma iya alkama kawai suke sarrafawa ba, harma da shinkafa shanshera, wanda yanzu haka managernsa ya tafi, Gombe Dan saro musu shinkafan. Kusan mintuna 20 ya share yana duba, yanda harkar companyn nasa ke tafiya, bayan ya kammala ne kuma ya shiga, cikin mails dinsa saboda amsar sakonnin da ake tura masa arana, kusan sama da 1000. Kamar Koda yaushe kad’an daga cikin sak’on ya duba. Sakon last daya duba kuma shine, wanda ya kama dole sai yayi reply, saboda wasu code ne zai turawa d’ayan companynsa. Kansa ya d’an dafe Ahankali saboda, tunawa da yayi cewar code din suna cikin karamar wayarsa, Wacce ke hannun Jannart. Ahankali ya d’an juyo da kansa ya kalli, kofar dakin nata, duhun da yagani ta tsakankanin kofa ne kuma, yasa shi fahimtar cewa harta kwanta. D’an k’aramin tsuka yaja, tare da rufe laptop din, Ahankali ya maida jikinsa ya kwantar akan kujeran. Numfashi ya d’an fesar, tare kuma da lumshe idanunsa, kwata kwata baisan Meyasa yakejin kansa, kamar ba’a daidai ba haka nan yakejin sa kamar yana cikin maraicin kaɗaici. Haka kuma baisan dalilin da yasa shi, yake yawan jin kasala ba, Yayinda bakin abubuwa ke bijiro masa acikin Y’an kwanakin, gaba d’aya yasan ba haka yake ba. Sake gyara kwanciyarsa yayi, tare da rumtse idanunsa way’anda keyi masa gizo da kyakkyawan surar jikin Jannart din, musamman kirjinta wanda akoda yaushe Idan ya kalla, sai yaji tsikar jikinsa ya tashi. Kasancewar tun kallo dazu da yayi mata, har zuwa yanzu tsikar jikinsa baidaina tashi ba. Haka kuma yakejin wani irin abu na yawo acikin jikinsa, musamman jijiyoyin dick d’insa dake mommotsawa. Matse jikinsa waje d’aya yayi, tare da d’aukan trow pillow ya d’aura kansa akai. Da k’arfi ya kuma rumtse idanunsa, tare da fatan Allah yasa bacci yayi gaggawar d’aukarsa. Kasancewar kuma yasa maganinsa, mintuna 30 da suka wuce, shiyasa bai wani sha wahala ba baccin ya d’aukesa ahaka, Yana nan kwance akan kujera batare daya shiga cikin bedroom d’insa ba. Ab’angaren Jannart kuwa sam bacci ya ki d’aukarta da wuri, saboda hakanan takejin duk jikinta yayi sanyi, Yayinda zuciyarta ke raya mata cewar, kamar Rayyern din yayi fushi ne. Sake gyara kwanciyarta tayi hade da lumshe Idanunta, wanda sukeyi mata gizo da nasa idanun. Tananan ahaka bacci ya d’auketa, saidai har acikin zuciyarta da tunaninsa tayi bacci. *Washegari.* Kamar yanda ya saba tashi akowacce rana haka yau dinma. Ahankali ya dan bud’e idanunsa tare da tashi ya zauna. Acikin bakinsa yake ambaton sunan Allah, tare kuma da d’an k’arewa falon kallo. Duk da kasancewar babu isashshen haske acikin falon, amma hakan bai hanashi Ganin lokaci, ajikin agogon dake kafe ba. Sanin da yayi cewar Idan ya tsaya zai iya rasa jam’ee ne, yasa shi mikewa tsaye tare da nufan d’akinsa. Koda ya shiga alwala yayi, kasancewar yanajin karfin jikinsa yau dinne kuma, ya sashi daukan carkey d’insa, tare da bud’e kofar dakin ya fice. Koda ya fito compound din gidan motarsa ya shiga,ba tare daya tsaya wani b’ata lokaci ba kuma, kaitsaye ya nufi masallaci. Jannart kuwa jin Karan fitan motarsa ne, yasa ta bud’e Idanunta ahankali, tare da mik’a hannunta sama ta kunna wuta. Agogo ta kalla, Ganin lokacin sallah yayi ne, kuma ya sata saukowa daga kan gadon, direct toilet ta wuce ta d’auro alwala. Tana fitowa kuwa ta shumfud’a Sallaya ta tada sallah. Koda ta idar da sallan komawa tayi ta kwanta, saboda duk ji take baccin bai isheta ba. Acan b’angaren Rayyern kuwa, Koda suka idar da sallah bai bar cikin masallacin ba, har saida gari ya fara haske. Bayan yayi musu ordern abinci ne kuma, ya kama hanyar dawowa gidan. Kaitsaye dakinsa ya wuce, bayan ya rage kayan jikinsa ne kuma, ya shiga wankan da mintuna 20 kacal ya b’ata wajen yinsa. Ahankali ya murd’a handle din kofar, toilet din ya fito hannunsa rike da Dan karamin towel yana tsane jikinsa. Bayan ya kammala tsane jikin nasa ne kuma, ya shafa body lotion mai kamshi, tare da bud’e drawer ya ciro, wani had’add’en suit mai tsadar gaske. Anutse ya saka boxer da singlet d’insa, kana cikin dan hanzarin kada ya makara ya shirya kansa cikin suit din nasa, mai kalan army green wanda yayi matukar yi masa kyau. Cikar haibar kwalliyan nasa ya sake fitowa ne kuma, musamman daya saka takalmin sau ciki army green, da kuma agogon kamfanin Rolex ahannunsa. Briefcase da kuma wayarsa ya d’auka, cikin takunsa na alfarma ya fita zuwa falon. Dai-dai lokacin ne kuma delivery ya kawo masa ordern abincin da yayi. Karb’an abincin yayi, tare da komawa Cikin falon ya zauna. Bud’e ledan yayi tare da ciro takeaway d’aya ya bud’e, Kallon abincin dake cikin takeway din yayi, kana ahankali kuma ya d’ago da kansa ya kalli kofar d’akin nata. Idanunsa ya dan zubawa kofar domin baiga alaman cewa an bud’eta ba, na yan wasu mintuna ya kalli kofar, lokaci daya kuma ya dauke kansa, tare da daukan spoon ya soma d’an tsakalan abincin dake gabansa. Kwata kwata kuma bai wuce loma 4 yayi ba, ya ture takeway din gefe saboda har yanzu bawai yana wani jin dadin bakinsa bane Chocolate din daya ɗebo ya fara gutsara yana taunawa a hankali saida yaji ya ɗa koshi kana yaja ledan maganibsa. Bayan yasha maganinsa ne kuma ya mik’e tsaye, still ya kuma Kallon kofar dakin nata, kamar wani wanda ke tsammatan wani abu, dai-dai lokacin kuma wayarsa dake cikin aljihunsa ta soma k’ara. Zaro wayar daga cikin aljihun nasa yayi, Ganin da yayi sunan Abbansa na yawo akan screen din wayarne kuma ya sashi, picking call din tare da kara wayar akan kunnensa, cikin dan yanayin girmamawa yace. “Assalamu Alaikum Abba Ina kwana.” Daga can b’angaren Abba dake zaune akusa da Mamy, Jin muryar Rayyern din wasai ne ya sashi, Dan fadada murmushi kana cikin kulawa yace. “Wa’alaikassalam, lafiya kalau Rayyern ya jikin naka?” “Alhamdulillah Abba naji sauki sosai, Dan yanzu haka ma wajen aiki zan tafi.” Rayyern din ya fada yana me janye idanunsa daga Kallon kofar dakin Jannart din. Abba kuwa Ajiyar zuciya ya sauke, saboda ko daga sautin muryar Rayyern din, kasan Masha Allah yaji sauki. Cikin jin dadin hakan kuwa yace. “Masha Allah haka akeso ai, Allah ya kara maka lafiya, amma kada ka manta da shan magunguna akan lokaci, ina Jannart fatan tana lafiya?” Idanunsa ya dan lumshe ahankali, kuma cikin sanyin murya yace. “Lafiyanta kalau.” Kai Abban ya girgiza kana cikin gamsuwa yace. “masha Allah to adawo lafiya amma Rayyern ka kula da kanka sosai, ka daina sakaci akan cin abinci da kuma shan magani.” “To Abba.” Rayyern din ya fad’a atsanake, jin Abban ya kashe wayanne kuma, yasa shima ya zare wayar akan kunnensa, tare da maida ita cikin aljihun rigarsa. Gudun kada ya makara ne kuma yasanyashi, d’aukan Briefcase d’insa ya fice daga cikin falon. Koda ya fito waje motarsa ya shiga, cikin dan hanzari yayi mata key, tare da cillata kan titi kaitsaye ya nufi, babban hotel din da acikinsa zasuyi lecture din yau. 10:00 pm Ahankali ta bud’e murfin kofar dakin nata ta fito, saidai kuma daddad’an k’amshin turarensa da ya gauraya da numfashinta ne, ya sata lumshe ido tare da shak’an wani sabon numfashi. Ahankali kuma ta bud’e Idanunta tare da soma k’arewa falon kallo, wanda komai na cikinsa tsab tsab yake. Idanunta da suka sauk’a akan ledodin takeaway din dake kan table ne, ya sata karasowa cikin falon. Sanin da tayi kuma cewar Rayyern din baya gidanne, yasa ta nemi waje anan cikin falon ta zauna, batare da ta damu da irin shigar dake jikinta ba. Ahankali ta jawo ledodin takeaway din, abunda taga yayi mata ta d’anci kad’an, bayan ta kammala cin abincinne kuma, ta koma ta kwanta tare da lumshe Idanunta, tana me sauraran wak’an film din Kalho Naho, dake tashi acikin babban tv’n dake falon. Azahirin gaskiya wakan take saurare, saidai kuma amma abunda ke cikin zuciyarta daban yake, domin gaba daya tunaninta ya tafi ne izuwa ga rayuwarta. Sau da yawan lokaci takan ji ta wata ta daban acikin wannan duniyar, takanji kanta amatsayin wata halitta wacce bata da gata, halittar da rayuwar ta ta kasance tamkar haja a kasuwa, ko kuma kwallo ta yanda kowa ke bugata yanda yake so. Tabbas tasan k’addara na iya zuwarwa bawa, ayanda bai tsammata ba, amma ita tata k’addarar akullum da salon wasa da rayuwa take zuwar mata. Kamar dai yanzu da take rayuwa awata duniyar ta daban, wanda babu iyayenta akusa da ita. Ada ta fuskanci takura kad’aici da kuma tsangawa ma, awajen Yah Junaid, takanyi kuka sosai aduk sanda Junaid ya musgunawa rayuwarta, haka kuma takanyi takaici da mamaki aduk sanda, yayi yunkurin kusanto da kansa gareta, ta sani cewar shidin Yayanta ne na jini, amma har yau tambayar da takeyi wa kanta shine, Meyasa Junaid din da ya kasance dan uwa agareta, ke kokarin keta haddinta akoda yaushe? Ajiyar zuciya ta Dan sauke ahankali, cikin sanyi kuma tasa hannu ta sharce hawayen, daya gangaro ta gefen fuskarta. Sakamakon tunawa da tayi cewar, ayanzu wata kalan rayuwa takeyi daban, cikin kuma k’addarar da ta d’aukota daga gidansu, ta raba ta da Mahaifinta, da kuma y’an uwanta. K’addarar da ta kawota wannnan k’asar da take ganinta amatsayin sabuwar duniya. Numfashi ta kuma fesarwa, tare da gyara kwanciyarta akan kujeran, ahankali ta kuma lumshe Idanunta. Tana kwance ahaka da tunani kala kala, acikin zuciyarta bacci b’arawo ya d’auketa. Acan b’angaren Rayyern kuwa tun 8:00 pm suke lecture, basu ne suka fito ba sai 1:00 am, nanma breaktime ne da suka samu, domin bayan sunci abinci zasu sake komawa wani lecture din. Kasancewar kuma akwai musulmai da dama, acikinsu ne yasa sukayi amfani da breaktime din sukayi Sallan azahar, bayan sun idar da sallan azahar dinne kuma, suka wuce cafe dan cin abinci. Shidai bai wani ci abincin sosai ba, sai drinks kawai da yasha kan Chocolate ɗinsa da yaci. Kasancewar kuma agefen cafe din akwai, wani sasanyan furanni da swimming pool ne, yasa ko ina dake wajen ya d’auki sanyi, daga inda su Rayyern din ke zaune kuma, suna iya jiyo koke koken tsuntsayen dake shawagi awajen. Saboda daddad’an sanyin dake ratsa sa ne, kuma yasa shi d’an lumshe idanunsa ahankali. Wani irin yanayi yakejin kansa aciki, ma’ana yanayi mai kama da shauk’i, akaro na farko kuma acikin rayuwarsa daya fara tunanin wata mace. “Naan! Naanu!!” Ya maimaita sunan da take kiransa dashi, Yayinda acikin kunnuwansa kuwa, yakejin tamkar sautin muryar nata ne keyi masa gizo. Idanunsa dake alumshe kuwa, salon shagwab’arta suke hasko masa, musamman yanda takeyi Idan tana magana, Ahankali yake ganin lips dinta na motsawa, Idan acikin fushi take kuwa, to lips din nata take turowa gaba, then saita dan karyar da wuyanta gefe. Sassanyar Ajiyar zuciya ya sauke, ahankali kuma yake sauraran sautin bugun zuciyarsa dake tafiya kadan kadan, batare da ya ankara ko sanin abunda yakeyi ba, kuwa yaji heart din nasa tayi sanyi sosai. Take kuma wani bakon yanayi mai kama da farinciki, ya ziyarcesa. D’an bud’e idanunsa yayi Ahankali, ya saukesu akan wasu kyawawan tsuntsaye dake shawagi asaman wasu fararen furanni wani yalwataccen murmushi ya subce masa. “Rayyern.” Dr. Sulaiman dake zaune agefensa ya kira sunansa, fuskarsa d’auke da mamaki saboda, wannan ne karo na farko aduk rayuwarsu, daya taba ganin Rayyern din ya nutsu yana tunani, wanda da’alama kuma abu mai mahimmanci yake tunawa. Jin sautin muryar Dr. Sulaiman acikin kunnuwansa ne, yasa shi juyowa batare kuma daya kalli Dr Sulaiman dinba yace. “What happened?” Idanu Dr. Sulaiman din ya zuba masa, saidai duk yanda yaso karantar yanayin Rayyern din bazai iya ba, saboda Miskiline na k’arshe, Dan kuwa gashi yanzu yanzun ya sanja mood din fuskarsa. “What Happened?” Rayyern din ya sake tambayar Dr. Sulaiman. Jin hakanne kuma yasa Dr. Sulaiman girgiza kansa, cikin kuma kawar da tunanin dake ransa yace. “No dama naga lokacin komawa lecture yayi ne.” Agogon dake daure atsintsiyar hannunsa ya duba, Ganin lokaci na tafiya ne ya sashi mikewa, batare kuma daya jira su Dr. Sulaiman din ba yayi gaba. Kaitsaye hall din nasu duk suka koma, tare da ci gaba dayin lecture. Kamar kullum haka yau dinma 5:30 am dai-dai suka tashi daga lecture din, kasancewar kuma hazo ya bayyana agarin da kuma sanyi mai tsanani, shiyasa basu wani tsaya ba anatashi kowa ya kama hanyar masaukinsa. Ahanyarsa ta dawowan ne kuma ya tsaya yayi musu takeaway, kamar dai yanda ya saba yi musu akowacce rana. Cikin ikon Allah kuma yana isowa gida, aka fara yi musu ruwan dusan k’ank’ara. Koda ya shigo cikin falon rigar suit d’insa da dusan k’ank’aran ya sauka akai ya cire, tare da ajiye ta akan kujera, Ahankali kuma yake karewa falon kallo. Sauke idanunsa da yayi akan hulan Jannart din, dake yashe ak’asan carpet ne kuma, yasa shi fahimtar cewa ta d’an zauna afalon. K’ofar d’akinta dake arufe gam ya kalla, kana cikin dan hanzari ya wuce d’akinsa, bayan ya ajiye ledan takeway din anan cikin falon. Koda ya shiga bedroom kayan dake jikinsa ya rage, tare da daura towel akan waist d’insa, kaitsaye ya wuce bathroom yayi wanka had’e da d’auro alwala. Koda ya fito daga toilet din har 6:20 tayi. Ruwan dake jikinsa ya dan goggoge, bayan ya shafa mai ajikin nasa ne kuma, ya karasa gaban drawer’n sa, tare da ciro kayan da zai saka. Kasancewar kuma ana sanyi sosai ne, ya sa shi saka wani dogon wandon jeans mai kauri, tare da long sleeve t shirt kana kuma ya daura babban sweater akan shigar tasa. Bayan ya kammala kimtsa Kannasa ne kuma, ya d’auki key din motarsa ya fice. Duk da cewar kuma har yanzu ba’a gama ruwan dusan kankaran ba, haka ya fita ya shiga mota zuwa masallaci, domin dama su y’an garin sun saba da irin yanayin. Bayan an idar da sallan ne kuma ya zauna acikin masallacin, har saida akayi sallan Isha. Wanda zuwa lokacin kuma sosai garin ya sake yin sanyi. Hakanne ma yasa bai wani tsawaita addu’a ba ya nufo hanyar dawowa gida. Duk da kuma cewar shidin yana cikin mota, amma hakan bai hanashi jin fitinannen sanyin dake tashi acikin garin ba. Koda ya iso gida ko gama dai-dai-ta parking baiyi ba, da Dan sassarfa ya fito ya shige cikin falon. Ajiyar zuciya ya dan sauke, kana ahankali kuma ya sauke idanunsa akan ledodin daya kawo, wanda suke nan kamar yanda ya ajiyesu, saboda babu alaman an tab’a. Idanun nasa ya daga tare dakai dubansa izuwa kofarta. Tsaida idanunsa akan kofar yayi baya ko kyaftawa, Yayinda shi kansa ya rasa me yake kallo, da tsammani. Saidai kuma har acikin zuciyarsa abu d’aya yakeson sani, shine rashin cin abincin da baiga tayi ba, wanda baisan dalili ba, cause kullum Idan ya kawo abincin kafun ya dawo daga masallaci yake Ganin taci nata. Numfashi ya fesar kana ahankali kuma ya dauke idanunsa daga Kallon kofar nata, batare kuma daya waiwayi abincin ba shima, kaitsaye ya wuce d’akinsa. Koda ya shiga cikin dakin sweater din nasa ya cire, bayan ya rage hasken wuta ne kuma, ya koma ya kwanta akan lallausan gadonsa. Kamar yanda yake kwance akan gadon nasa kuwa, haka itama Jannart ke kwance, Yayinda ta kanannad’e Kanta acikin blanket. Saboda sanyin da akeyi ne kuma yasa, tunda yamma da ta shigo cikin dakin bata sake fita ba. Ko yanzu ma batajin zata fita saboda batajin yunwa, kasancewar taci abinci da rana sannan tasha fruits salat. Atana kwancen kuma wayarta ce ke rike ahannunta, tana Dan latsawa, game takeyi wanda da’alama kuma tana Jin dadin game din sosai. Kasancewar ana sanyi sosai ne kuma, yasa tana rik’e da wayan ahaka har bacci ya dauketa batare da ta shirya masa ba. *Rayyern.* Ajiyar zuciya mai k’arfi ya kuma sauk’ewa akaro na barkatai, kana cikin dan yanayin kasalan da yakejin kansa aciki ya lumshe idanunsa. Ahankali yakejin mood d’insa na sanjawa, ga kuma tsikar jikinsa da yakejin yana tashi. Sannu ahankali kuma idanunsa dake lumshe, suka soma yi masa imagining nata, wanda hakan yasa take duk wata gab’a dake jikinsa ta amsa. Ahankali yake tuno moment dinsu, da kuma yanda ta saka hannunta akan saman mararsa tana shafawa, Yayinda yan yatsun hannu, da kuma dumin tafin hannun nata ke ratsa cikin Dick d’in sa. Da sauri ya bud’e idanunsa, saboda wani irin zubawa da yaji tsikar jikinsa nayi ya rasa wannan wanne irin masifeffen tunani ne da ki barinsa ya huta domin kusan kullum sai ya tuna wannan yanayin. Daga gefe guda kuwa ga numfashinsa, da yakejin yana kokarin kwacewa, wanda hakan yasa awahalce ya fusgo numfashin nasa. Saidai kuma jin yanda mararsa ke motsawa ne, ya sashi saurin d’aura hannunsa, ya danne saman marar. “Yah Salam.” Ya fad’i haka yana me rumtse idanunsa, tare da cizon lips d’insa, saboda dick d’insa dake amsawa. Domin haka yakejin tamkar yanzu ne abun ke faruwa, dalilin hakanne kuma yasa shi, soma motsa hannunsa dake kan saman marar nasa. Ahankali yake shafawa tare da maida idanunsa ya lumshe. Almost 17mn Ya soma sauke wani irin Breath mai kama da sexual erection sound, duk da ba masturbation yayi ba, amma sai yaji numfashinsa na fusga kaman zai kwace, Yayinda duk jikinsa kuwa ya d’auki rawa da karkarwa. Alaman tafiyan hannunta akan saman marar tasa kawai yakeji, da sauri ya juya tare da kifa kansa acikin pillow. Numfar fashi ya dinga saukewa akai akai, yana ahaka har bacci ya daukesa. *Washegari* Duk yau din haka ya tashi yana jin jikinsa wani iri, kasancewar Sam wannan moment din ya kasa barin cikin Brain d’insa. Ahaka dai ya shirya ya wuce wajen lecture, bayan ya saka ankawo abinci kamar kowacce rana. Still yauma bai wani ci abincin sosai ba magani kawai yasha ya kama hanyarsa ya tafi. Jin alamun fitansa ne kuma yasa Jannart fitowa falon, abincin daya rage ta dauka taci, bayan ta tattare wajenne kuma ta dawo ta kunna kallo. Haka dai tayi ta zama ita kadai, ba ita takoma d’akinta ba kuma har saida aka soma kiraye kirayen sallan magriba. Shikuwa Rayyern ranan bai dawo gidan ba, saida yayi sallan Isha, still da takeaway ya dawo, bayan yaci nasa abincin ne kuma ya wuce d’akinsa. Kasancewar yau din ya gaji sosai shiyasa, yana kwanciya bacci ya daukesa. Jannart kuwa sai wajajen 9 ta fito taci abincin, bayan ta kammala kuma itama ta koma d’akinta. *** ** *After 5days* Da sannu rayuwa ta koma musu irin Wacce sukeyi Ada, saboda tun ranan da ya shigo dakin nata, acikinsu babu wanda ya sake Ganin Dan uwansa har zuwa yau. Sai dai akwai gagarun banbanci domin a yanzu wuni yakeyi tunaninta kamar zai zautar dashi, taurin kai kuma da kafiya ya hanashi yin mubaya'a. Saidai akowacce rana yana ajiye mata abinci, kamar yanda ta saba kuwa takan ci abincin, sauran ragowan kuwa sai ta kaishi kitchine. Kasancewar kuma ranan yau ta kasance, Wednesday shiyasa su Rayyern din suka tashi da wuri. Bayan ya biya restaurant ya saya musu abinci ne kuma, kaitsaye ya dawo gidan. Yana shiga bedroom d’insa kuwa kiran Mamynsa na shigowa. Adan kasalance ya d’aga wayar, kana cikin shagwab’a yace. “Mamy barka da yamma.” “Yauwa Rayyern barka dai ya jikin naka? duk dama naji Jananrt tace min yanzu kam ka warware.” Mamyn ta fad’i haka cikin sakin rai, da kuma nuna kulawa agaresa. Shikuwa jin abunda Mamyn ta fad’ane ya sashi, narkewa kamar karamin yaro yace. “Mamy nifa nayi sauki sosai, Ina Ramadan da Baba Maud’o, Allah Mamy nayi kewar Baba Maud’o sosai, duk da cewar muna waya amma sai nakejin kewarsa sosai.” Ajiyar zuciya Mamyn ta sauke, cikin kuma danne abunda ke cikin zuciyarta tace. “Baba Maud’o yana lafiya Rayyern, wato mu baka kewar ganinmu sai shi ko.” Murmushi ya d’anyi, kana Cikin kwantar da murya yace. “A'a ba haka nake nufi ba Mamy.” Itama Mamyn Murmushi tayi, Cikin kulawa kuma tace. “Ka huta gajiya zamuyi waya anjima, dama na kira na sakejin ya lafiyar jikin naka ne.” Kansa ya dan jinjina tare da cewa. “To Mamy.” Jin ta kashe wayarne kuma yasa shi. Dan lumshe ido, abayyane kuma cikin sanyin murya da alamun kamar fushi da shagaɓa yace. “Almost 6days kenan bata ganni ba kuma bata nemeni ba, amma wai har ta iya fadawa kowa cewar na samu lafiya, bayan ko zuwa dubani ma batayi like tana fushi dani, kuma ni dai nasan ba abinda na mata, shagwab’abb’iya da wani d’an k’aramin bakinta awajen,." Numfashi ya ɗan fesar tare da lumsh ido a fili yace. “Now da zan kwanta ciwo sai tafi kowa rudewa a duniya, she’s saying Naan! Hamma Naanu!! Please Naan karka mutu, Dan Allah Naan ka bude idanunka, wayyo Allah Ka taimakeni Naanuna!!!.” Ya kare maganan cikin kwaikwayon maganan Jannart din. Saboda har yanzu tana yi masa gizo acikin idanunsa. Murmushi yayi shi dayansa. Ahankali ya ajiye wayar tasa tare da wucewa toilet kaitsaye. Jannart kuwa Acan d’akinta zaune take agaban dressing mirror, Yayinda jikinta ke sanye da bathrobe da alama kuma fitowarta daga wanka kenan. Duk da cewar kuma ta gama kimtsa kanta, amma bata saka kaya ba. Yar karamar wayarsa dake hannunta ta soma jujjuyawa, Yayinda acikin ranta take tunanin kiran Aunty Fauziya, saboda ba kadan ba tayi kewar matar. Wayarta kiran iphone ta dauka tare da kunnawa, ta kwafi numbern Aunty Fauziyan, acikin karamar wayar tasa tare kuma dayin dialing call din. Aunty fauziya dake zaune kuwa, Ganin kira ya shigo wayanta ne ya sata, duba screen din wayar new number , kuma ta k’asar Russia da ta ganine yasa, atakeyi tayi tunanin ko Jannart ne, hakan yasa ta d’aga da sauri, tare da kara wayan akan kunnenta. Jannart dake zaune kuwa jin Aunty Fauziyan tayi picking call dinne, yasa tayi murmushi cikin sakin rai tace. “Nayi kewarku sosai My Aunty.” Murmushi itama Aunty Fauziyan tayi, cikin kuma jin dadin kiranta da Jannart din tayi tace. “Wallahi Jannart muma munyi kewarki sosai, ya kuke keda mijin naki ya Mascow?” “Alhamdulillah Aunty, duk muna lafiya yasu twins, da kuma mutanen wajen aiki, Allah duk nayi kewarsu inajin kaman na dawo.” Jannart din ta fadi haka cikin sanyin murya. Hakanne ko yasa Aunty Fauziyan sakin murmushi, cike da kulawa kuma tace. “Haba Jannart keda kike tare da mijinki, Ina ke Ina wani kewar abokanan aiki, ai ki manta da wasu abokanan aiki kawai ki saurari mijinki, Kodai yanzun ma yana kusa ne?” Kai ta d’an girgiza cikin sanyin murya kuma tace. “A’a baya kusa, ya fita tun safe, amma bansani ba ko ya dawo.” Ta kare maganan in don’t care manner, wanda hakan ke nuna kwata kwata batasan, kula da dawowarsa ko kuma fitansa ba. “Jannart.” Aunty Fauziyan D Sulaiman ta kira sunanta cikin yanayin mamaki, kana bata jira ta amsa ta ba tace. “Bakisan lokacin dawowan mijinki ba Jannart Why, Kodai kun samu matsala dashi ne?” Shiru Jannart din tayi tare kuma da sunkuyar da kanta k’asa, saboda batasan me zata fad’awa Aunty Fauziyan ba. “Jannart tambayanki nake ba kodai kun samu miss understanding ne, tell me karki damu saboda akowanni zaman aure, ana samun irin haka Dan haka karki boyemin komai.” Ajiyar zuciya ta d’an sauke jin hakanne kuma ya sata, langwabar dakai cikin sanyin murya tace. “A’a My Aunty ba fad’a mukayi ba, nida yau kwana na 6 ban sashi a idanuna ba tayaya zamuyi fad’a, Allah Aunty ba muyi fad’a ba.” Baki Aunty Fauziya ta sake, cikin kuma mamakin abunda Jannart din ta fad’a tace. “Subahanallah, Haba Jannart ya zaki wofantar da mijinki haka, har tsawon kwana 6 batare da kinsan halin da yake ciki ba? kinsan me hakan da kika aikata yake nufi kuwa? you mean bakya kulawa da mijinki why, Meyasa Jannart bayan kuma kinsan yana da hakki akanki, Koda ace anyi auren naku ne acikin wani irin yanayi, amma shidin mijinki ne kuma yana da hakki akanki, Kodai bakisan da hakan ba?”. Aunty Fauziyan ta tambaya cikin dan yanayin damuwa. Jannart kuwa Kanta ta sadda k’asa, tare da soma wasa da hannunta, cikin sanyin murya tace. “To ni Aunty....” “To keme Jannart baki da wani excuse din da zaki bani, indai akan kulawa da mijinki ne, Meyasa zaki bari rayuwar aurenku ta zama haka? Wallahi ba haka ake rayuwar aure ba Jannart, mijinki mijinki ne ako ya yake, sannan shine komai naki ahalin yanzu, babu kuma wanda ya fisa kusan ci dake, haka kuma Aljannarki tana karkashin kafarsa, To meyasa kikeson yin wasa da damarki?” Shiru Jannart din tayi saboda, bata da wani kalma da zata fada, wanda Aunty Fauziyan zata fahimta. Aunty Fauziya kuwa sanin halin Jannart din, na sanyin rai da tayi ne yasa ta cigaba da cewa. “Baki kyauta ba Jannart, Sam bai dace ba ace kin bar mijinki, har tsawon 6days babu kulawarki, kenan babu wani hakkinsa ko daya dake kanki, da kika sauke, na farko bakya zuwa Koda gaishesa ne, balle kuma ki dafa masa abinci ki basa yaci, kuma yau koda ace shi yayi miki laifi, kece akasansa saboda haka wajibi ne, ki basa hakuri kodan neman zaman lafiya, sannan duk wata macen kirki bata raba muhalli da Mijinta Jannart, bakyau Mace ta kauracewa mijinta, domin yin hakan kan jawo mata tsinuwa awajen mala’ikun Allah, me yasa to ke kikeson kasancewa a haka? Jannart miji fa ya wuce wasa, matsayinsa yana da girma sosai, kinyi ilimin boko dana addini ɗan dai-dai, kinsan komai kanki awaye yake, Meyasa bazaki zauna ki kula da mijinki ba, bacin kinsan cewar ak’asan da kuke, babu wani naku ku kad’ai kuke rayuwa, wanda kuma dole kuna da buk’atar kulawan juna, Dan Allah Jannart ki kula da mijinki kinji.” Aunty Fauziyan ta k’are maganan cikin tausasawa, saboda tasani dole wani abun sai ta hanyar tausasawa ne, Jannart din zata fahimta, domin ba komaine za ace mutum ya sani ba, more especially kamar ita Jannart da ta taso, babu takamammen wanda zai kula da ita, babu wanda zai nusar da ita ya koya mata yanda ake zaman aure. “Jannart.” Aunty Fauziyan ta kuma kiran sunanta akaro na uku. Asanyaye Jannart din ta amsa mata, kana cikin dan raunin murya tace. “Naji Aunty Insha Allah zan kiyaye.” Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauke, tare da kara sassauta muryarta, kana cikin son bata karfin guiwa tace. “Duk da nasan bawai auren soyayya kukayi ba Jannart, amma ki sani kulawa yana da matukar muhimmaci, sannan kyuatatawa na jawo soyayya, Koda kuwa ga makiyinka ne idan ka kyautata masa, sai yaji dadi aransa Koda kuwa bazai bud’e baki ya fada ba, balle kuma ace mijinki na aure, shine wanda ya kamata ace kin kyautatawa fiye da kowa, ki duba irin mijin da Allah ya baki Jannart, bawai gama garin miji bane, mijine irin na nunawa sa’a, karki damu Koda ace shi bai baki kulawa ba, domin kece zaki nuna masa hakan, kece zaki fara har shima ya dauka, please Jannart ki kula da mijinki dan Allah, saboda ayanzu baki da wanda ya fishi, kar na sakejin haka cewar kinbar mijinki babu kulawa, bakisan ci da shansa ba, bakisan ki sauke masa hakkinsa dake kanki ba, ki gyara karki sakeyin haka saboda miji ba abun wofantarwa bane.” Idanunta da suka ciko da hawaye ta d’an lumshe, Ahankali kuma Cikin sanyin murya tace. “Kiyi hakuri Aunty Fauziya Insha Allah zan gyara.” Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauk’e, tare da cewa. “Shikenan yanzu kije ki kula da mijinki, sannan ako da yaushe ki kasance mai yawan ado, duk da nasanki da son ado, amma dole zan kara nana ta miki, Jannart ki kula da mijiki sosai, sannan kibar duk abunda kikeyi yanzu kije garesa, saboda na tabbatar cewa shima yana da buk’atar ki, Koda kuwa bazai bayyana hakan ba na sani tabbas yana bukatar ki kusa dashi yana kuma son ganinki Koda bai faɗa mikiba, nasan yana mararin ganinki akusa dashi, ajiye wayan ki tafi maza.” Aunty Fauziyan ta kare maganan cikin serious. “To.” Jannart din tace tare da zare wayan akunnenta, ahankali ta Dan murza Idanunta wanda suke dauke da hawaye. Cikin sanyin yanayi da kuma mutuwar da jikinta yayi, ta karasa gaban drawern ta. Wani doguwar riga marar nauyi ta ciro, tare da zurasa ajikinta, kasancewar kuma rigar bata da wadataccen fadi ne, yasa duk wani surar jikinta bayyana. Musamman breast dinta wanda suka tashi suka tsaya, tamkar zasu tsone idon mai kallonsu. Bayan ta zura rigar ajikinta ne kuma, ta saka hulan sanyi mai dan kauri akanta, tare da daukan wani boyfriend jacket marar nauyi ta daura akan kayan nata, saboda ayanda surar jikinta ya bayyana sosai, kunya bazai barta taje garesa ahaka ba. Bayan ta fesa turaren oud ajikinta ne kuma, ta zura wasu takalma masu laushi ak’afafunta. Babban wayar nata ta d’auka, Cikin nutsuwa da kuma tarin fad’uwar gaban da takeji, ta bud’e kofar dakin nata ta fice. Yayinda acikin zuciyarta kuwa, take fargaban ace kowacce rana mala’ikun Allah tsine mata sukeyi. Ahankali take k’arewa falon nasu kallo, Ganin ledodin restaurant da tayi akan table ne kuma, ya tabbatar mata da cewar ya dawo. Saidai rashin ganinsa acikin falon yasa, ahankali takai dubanta jikin kofar d’akinsa. Idanunta ta d’an lumshe ahankali, tare da hadiyan wani yawu daya tsaya mata amakoshi. Acikin zuciyarta yake tunanin tsayawa ta jira fitowarsa, amma kuma tuna maganganun da Aunty Fauziyan ta gaya mata, yasa asanyaye ta nufi kofar dakin nasa. Dai-dai lokacin shi kuwa Rayyern wanda ya sakeyin wanka, inda ya shirya kansa cikin wani lallausan yadi, wanda akayi masa dinkin riga da wando, ma’ana dai dinkin hausawa, Kayan yayi masa kyau sosai. Musamman da rigar ta kasance half jumper, tun zuwansu Mascow din kuma, wannan ne karo na farko, da ya saka kayan gargajiya. Wayarsa dake kan gado ya d’auka, kasancewar kuma yunwa yakeji ne, yasa shi nufar hanyar fita daga d’akin. Dai-dai yazo bakin kofar fita daga dakin, ita kuma Jannart ta daura hannunta akan handle din kofar, tare da turowa ahankali kuma batare da ta jira ba, ta sako k’afarta na dama cikin d’akin. Karab sukayi karo da juna, Yayinda lallausan takalmin gashin kuliyan, dake k’afarta ya taka nasa k’afar. Da sauri duk suka d’aga idanu Ahankali suka kalli junansu. Kallo mai dauke da sakonni daban daban masu kashe zuciya. Yayinda Rayyern kuwa Kallon cikin idanunta da yayi, yasa shi jin wani abu ya tsarga tun daga tafin k’afarsa, har izuwa gadon bayansa. Tamkar wanda aka sawa maganadisu kuwa, haka yaji duk tsikar jikinsa na tashi, wanda sanadiyar hakan yasa shi sauke sassanyar Ajiyar zuciya. Ahankali kuma Cikin wani irin bak’on yanayi, ya dan karyar da wuyansa, tare da zuba mata narkakkun idanuwansa, wanda lokaci daya suka soma sanja launi. Jannart kuwa Ganin irin Kallon nasa da yakeyi mata ne, yasa ta lumshe Idanunta ahankali, tare kuma da shak’an daddad’an k’amshin dake fita ajikinsa. Akasalance kuma Cikin salon shagwab’arta, da cool wanda ke narkar dashi tace. “Naan Ina kwana...” Idanunsa ya lumshe tare da fesar da wani irin numfashi, saboda saukar muryarta acikin kunnuwansa, yasa shi jin wani irin feeling. Ahankali ya juya narkakkun idanunsa, wanda suke gab da rufewa, saboda mayen sha’awa, Cikin yanayin da yakejin kansa kuma ya dan matso kusa da ita, tare da bud’e bakinsa ahankali, in a golding voice yace. “Hyhuuuuum”. Sai kuma ya tsareta da maratattun idanunsa kana a hankali yasa hannunsa na hagu kan gefen kofar ta ciki. Kana, kana hannunsa na dama kuma gyara riƙon da yayiwa chocolate ɗinsa yayi tare da bata ɗaya kana ya riƙe ɗaya ɗaura hannun yayi ya tokareshi ta woje ya zama tana tsakiyar hannayensa. Wani irin maraitaccen numfashin yaja mai tafiya da nitsuwar jiki da zuciya. kana ya feso mata sassayan iskar bakinsa bisa fuskarta wanda hakan ya sakar mata wata iriyar fitinenneyar kasalar datasa lumshe kwayar idanunta a hankali tare fara sauƙe numfashi kusancin su dake barazar fasa mata zuciya. shi kuwa Dr Rayyern a hankali ya buɗe maraitattun kuma narkakkun idanunsa da sukafi kama dana ɗan codding yayi kana a hankali ya kuma matsota har ƙirjinsa na danne nata ƙirjin da tuni jikinta ya fara karkarwa. Wata iriyar fitinenneyar kasala mai tafiya da nitsuwar jiki da kwalwace ta dirar masa, a hankali yayi ɗan sunkuyo kansa saitin fuskarta, cikin wani irin baƙon yanayi da bin umarnin zuciyarsa ya zaro tattausan tong ɗinsa wani irin yar-yar suka ji a lokacin ɗaya, dai lokacin daya sauƙe harshensa kan tsinin karan hanc...! *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* By *GARKUWAR FULANI* Wani irin maraitaccen numfashin suka ja kana suka sauƙe a tare, Kerma da kerketa jikin Jannart ya fara wanda yasa ta fara kokawa da nnumfashindake gab da barin gaggan jikinta. Shi kuwa Rayyern wani amintaccen lasa yayiwa tsinin hancinta, kana a hankali ya kauda fuskarsa gefe kaɗan ya manna lips ɗinshi gefen kuncinta. Tare da fara ƙoƙarin buɗe narkakkun idanunsa, da sauri ya ɗan janye jikinsa baya kaɗan ganin yadda hawaye ke kwaranya a fuskarta wani na korar wani, tsoro da firgicin data faɗa ya bayyana ƙarara. A hankali a kuma jere ya fara sauƙe numfarfashi. Fuskanshi ya kauda gefe tare da taune laɓensa na ƙasa. “Lfy lau.” Yayi maganan cikin wani irin yanayi mai wahalar fassaruwa, tare kuma da zuba mata narkakkun idanunsa, way’anda suka haifar mata da kasala, lokaci daya kuma tsikar jikinta suka shiga mimmik’ewa. Kasancewar ba zata iya jurewa Kallon cikin idanunsa bane kuma, yasa ahankali tayi kasa da kanta, tare kuma da fesar da wani irin numfashin da ta samu ya dai-dai-ta fitar numfashin ta, yayinda mamakinsa ke ratsata ganin yadda ya wani basar kamar ba shiba. Duk sai taji ya cika mata idanu, Yayinda yayi mata kwarjini na gasken gaske, sanadiyar kayan dake jikinsa, way’anda sukayi matuk’ar yi masa kyau da tsare fuska da yayi yana mai lasan Chocolate din hannunsa. Shikuwa Rayyern dake tsaye har yanzu kallonta yakeyi, baya ko k’yafta idanunsa dake kokarin lumshewa, sosai yakejin wani irin abu na musamman na yawo acikin jikinsa wata iriyar fitinenneyar kasala yakeji tana lullubeshi lasan Chocolate ɗinsa yake tamkar zan cinye da ledan. K’amshin jikinta dake ratsa cikin hancinsa ne kuma, ke kara kashe masa jiki, tare da narkar masa da zuciya. Ahankali batare kuma da ta d’ago ta kalleshi ba, Cikin sanyin murya tace. “Abbana yace na gaisheka.” “Uhummm ngd.” Ya fad’a kasa-kasa tare kuma da, ci gaba da tsare ta da idanunsa, yana meyi mata wani irin kallo, mai dauke da abubuwa daban-daban kana yana jujjuya tsinin harcensa akan Chocolatinsa. Kallon da yasa duk takejin kanta arikice, haka kuma Kallon da yasa kirjinta soma bugawa da sauri-sauri. Yayinda acikin zuciyarta kuwa so take ta janye jikinta baya, daga kusancin da suka samu ita da shid’in, amma kuma kwata-kwata ta kasa yin hakan. Saboda hakanan taji batason yin nesa, da k’amshin turarensa wanda yake gauraya da numfashinta. Idanunta ta kuma lumshewa, saboda jiyo sautin bugun zuciyarsa da tayi ne kuma, yasa ahankali tace. “Kaci abinci?” Yanayin yanda tayi maganan da rauni ne, yasa shi kasa amsa mata, saima idanunsa daya lumshe tare da karyar da wuyansa gefe sabida wani irin fitinennen abu da yaji yana rufeshi. Jannart kuwa jin bai amsa mata bane yasa asanyaye ta sake cewa. “Kaci abinci?” Again shiru yayi bai amsa taba, saidai kuma ya bud’e idanunsa, inda ya zubawa kyawawan lips dinta idanu. Itakuwa jin yayi shiru akaro na biyu ne, yasa ahankali ta d’ago Kanta ta kalleshi. Hakan kuwa shi yasa idanunsu sarkewa dana juna. Tamkar Wacce aka jonawa shokin haka taji jikinta, saboda Kallon nasa da tayi, duk da hakan kuwa da taji baisa ta iya janye Idanunta daga cikin narkakkun idanun nasa ba. Saima kwaɓe fuska da tayi, tare da dan yin rau-rau da idanunta da suke fidda sheƙi na musamman alamun hawaye na tsastsafo wa, cikin yanayin kula mai had’e da rauni murya a sanyaye tace. “To ba Inata maka magana kuma kayi shiru ba, Kaci abinci?” Ta kai karshen maganan tana me Kallon, faffad’an chest d’insa, kasancewar bai ida sa aninayen gaban rigar duka bane, kuma yasa take iya hango hasken fatan kirjin nasa. “Naan..” Ta kuma kiran sunansa a dan tsorace, saboda kasa amsa mata da taga yayi sai take zaton ko ciwon ne, kana idanunta nuna mata suke kamar bai fidda numfashin ma, Shi kuwa Rayyern gaba ɗaya azabebbiyar kasala da bakon yanayi yakeji yana kashe dukkanin sassan jikinsa gaba ɗaya, haka yasa yake jin lips ɗinsa sun masa nauyi bare ya iya amsa mata, saima kallonta da yake tamkar yaga bakuwar halitta. Idanun nasa dake kallonta ya rufe tare da fesar da numfashi lokacin da yaga hawayen idanunta sun kwaranyo, shi kadai yasan me yakeji aduk sanda tayi masa magana, da muryar rauni mai haɗe da shagwab’ar da ita batama san tanayiba, ba a iya jikinsa kawai ba, har dick d’insa motsawa take, yakanji sa awani yanayi na daban. Labb’an bakinsa ya dan motsa kana ahankali yace. “Baki banibaaa.” Yanayin yanda taji sautin muryar tasa ne, kuma yasa ta d’agowa ta kalleshi. Shikuwa batare daya bata daman ganin cikin idanunsa ba, ya d’an rab’a ta gefenta ya fita zuwa falo yana mai tafiya cike da kasala. Bayansa tabi da kallo, kana ahankali itama ta rufa masa baya, Ganin ya zauna akan kujera ne kuma yasa ta wucewa kitchine. Plate ta dauka tare da wani cup, wanda ta tari ruwan zafi acikinsa ta dispenser, bayan ta saka ruwan zafi acikin cup dinne kuma, ta bud’e roban zuma ta d’an zuba mai d’an dama aciki. Bayan ta kammala ne kuma ta dawo falon hannunta rik’e da plate da kuma cup din ruwan zafi da zumar. Yana nan zaune a inda tabarsa, saidai idanunsa alumshe suke, Yayinda ya daura kafafunsa akan table kana ya jingina kansa saman kujera. K’arasowa inda yake din tayi, hade da durk’usawa ta zauna akan k’afafunta. Spoon din dake cikin cup din ta dan motsa, kana ahankali kuma ta d’ago Kai ta kalleshi. “Naan.” Ta kira sunansa cikin tausasa murya. Kanshi ya d’ago ya fuskanceta, tare da fesar da sassayan numfashin lumsassun idanunsa ya bud’e tare da sauke su akanta. Itakuwa Ganin hakanne yasa ta miko masa, cup din tare dayi masa alama akan yasha. Cup din da kuma y’an yatsun hannunta dake rike dashi, ya kalla kana ahankali ya kuma dawo da kallonsa gareta, saidai ayanzu Kallon da yake mata, ya banbanta da sauran, domin kallone mai dauke da alamar tambaya. Fahimtar abunda yake nufi ne kuma yasa ta, kwantar da kanta asanyaye tace. “Take it please zai taimaka wajen, rage maka ciwon ciki, kuma Abbana ne yace kana sha saboda yana magananin ciwon ciki.” Ta kai karshen maganan tana me sake miko masa cup din. Shikam idanu kawai ya zuba mata, aransa yana me mamakin wai, black tea ne zai rage masa ciwon ciki hmmm dan baisan da zuma a cikiba. “Naan kasha mana please.” Ta yi maganan saboda ganin har yanzu ita yake kallo. Ahankali yasa hannu ya karb’i cup din, akokarinta na sakar masa cup dinne kuma, hannunsu ya hade awaje daya. Da sauri ta zare nata hannun saboda koyaya, Idan wani sashi na daga jikinsa ya taba ta. To haka zatana jin tsikar jikinta na tashi. Plate din da ta kawo din ta dauka, tare da bud’e ledan Sabor de la vidda restaurant din daya kawo, ta zuba masa abincin acikin plate, hade da kawo masa gabansa ta ajiye, Ahankali kuma ta d’ago ta kalleshi. Ganin idanunsa ba’a kanta suke bane, yasa ta komawa tadan zauna akasa kusa dashi, tare da zubawa yatsun k’afarsa idanu. Duk abunda takeyi din kuma yana kallonta ta gefen idanunsa, Yayinda ahankali kuma yake sipping black tea din da takawo masa wanda yaji zaƙin zumar ya mishi daɗi toh dama ya Rayyern da zak’i. Kasancewar tea din baida yawa, shiyasa in a few minute ya shanye, tare da ajiye cup din. Ahankali ya dan kalleta ta gefen ido, tare kuma da daukan spoon ya soma cin abincin da ta ajiye masa. Daga gefe guda kuwa anutse yake karewa, shigar dake jikinta kallo, musamman yanda dogon gashinta ya kwanta akan gadon bayanta. Y’an yatsun hannunta da ta d’aura akan, carpet ya kalla kana ahankali kuma ya janye plate din abincin daga gabansa. Kasancewar kuma tana Dan yawan satan kallonsa, shiyasa ganin ya ture plate din abincin gefe, yasa ta daukan sachet din maganinsa, dake kan table ta b’are magungunan tare da mik’a masa. Babu musu kuwa ya karb’a hade da zuba, k’wayan maganin abakinsa, kana ya bi da ruwa. Agogon dake daure atsintsiyar hannunsa ya kalla, Ganin 5:00 dai-dai ne kuma yasa shi mikewa tsaye, tare dasa hannu ya gyara aninayen gaban rigarsa. Ganin hakanne kuma yasa ta d’ago, da kanta ta kalleshi cikin tausasa murya tace. “Fita zakayi ne?” Kansa ya gyad’a mata alaman “Eh.” Batare kuma daya juyo ba ya nufi hanyar fita daga falon. Itakuwa Jannart bayansa tabi da idanu, cikin sanyi hade kuma da tausasa murya tace. “Adawo lafiya Allah Ya tsare.” Saboda jin abunda ta fad’a d’inne kuma, ya sashi tsayawa da tafiyan nasa, Ahankali ya juyo ya sauke idanunsa akanta. Domin Wannan shine karo na farko, da yaji tayi masa addu’a alokacin da zai fita. Idanunsa ya lumshe tare kuma da sauke ajiyar zuciya, cikin kuma wani irin yanayin daya samu kansa ya amsa mata da. “Amin.” Kaitsaye kuma ya fice daga cikin falon, yana me Dan kad’a car key din dake hannunsa. Jannart kuwa harsai da ya fice sannan ta janye Idanunta, daga kansa Ahankali ta sauke ajiyar zuciya, tare da jawo plate din abincin daya rage ta soma ci. Hakanan duk sai takejin kanta wani iri, saboda nasihan da Aunty Fauziya D Sulaiman din tayi mata. Wanda Ada ko sau daya bata tab’a jin, cewar ba akan dai-dai take ba, kasancewar batasan ya rayuwar aure yake ba, akullum kawai tana rayuwa ne kamar yanda, Rayyyern din ya nuna mata, rashin kulasa da kuma rashin shiga sabgoginsa sabida ita ta rayune akan a bata umarni tabi, yadda mutun keso haka take masa. Ahaka dai ta kammala cin abincin, bayan ta kimtsa wajenne kuma, kaitsaye ta wuce bedroom d’insa. Koda ta shiga bedroom din, komai nasa need yake babu wani datti. New bedsheet ta shumfud’a masa, tare kuma da blanket mai taushi, kana ta kunna turare mai dadin kamshi acikin dakin. Cikin yan mintuna kadan ta kyale masa dakin, ga kuma kamshi da yake tashi tako Ina. Bayan ta kammala gyaran dakinne kuma, ta wuce toilet inda ta wanke masa shi tsab. Koda ta fito daga toilet din, yalwataccen hasken dake cikin dakin ta kashe, tare kuma da ficewa ta jawo kofar ta rufe. Kaitsaye daga dakin nasa kuma kitchine ta nufa, atsanake ta soma wanke plate din da suka b’ata. Tana cikin wanke plate dinne kuma, karamar wayar daya bata din ta soma kara. Ganin sunan Aunty Fauziya na yawo akan screen din wayarne, kuma yasa ta dagawa tare da kara wayan kan kunnenta. Saidai kuma jin shiru ba’ayi magana bane, yasa ta gyara tsayuwarta tare dayin sallama. Daga can b’angaren Aunty Fauziya ta sauke ajiyar zuciya, kana cikin kulawa tace. “Allah yasa dai kinyi abunda na sakaki din, bawai kin tsaya nuna sanyin halinkin nan ba, Jannart nasanki da sanyi.” Murmushi Jannart din tayi kana murya atausashe tace. “Nayi duk abunda kikace My Aunty, yanzu ma Ina kitchine ne saboda ya fita.” Murmushin Jin dadi Aunty Fauziyan tayi, cike dajin dadin daukar maganarta da Jannart din tayi tace. “Masha Allah haka akeso ai, yanzu ki samu ki dafa masa abinci kafun ya dawo, kinsan maza dole sai ana kula da cikinsu.” Shiru ta d’anyi na wasu mintuna kana asanyaye tace. “My Aunty ai babu kayan abinci agidan, tunda mukazo ma ban tab’ayin girki ba, shi yakeyi mana order daga restaurant's.” “Jannart ordern abinci kuma?” Aunty Fauziyan ta tambaya da mamaki. Jannart din kuwa jiki asanyaye, gudun kuma kar ace tayi wani laifin tace. “Eh haka yakeyi kullum, saboda babu kayan provision agidan, kuma bawani cin abincin yakeyi sosai ba shiyasa, nafi tunanin kuma haka tsarinsa yake, saidai kafun mu taho nan din, lokacin da muke gida yakanci abinci sosai wasu lokutan.” Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauke kana cikin kulawa tace. “To baga irinshi ba Jannart, tayaya kike tunanin zai iya jurewa cin abincin kasar da bata shi ba, wani abincin ma da zaki ganshi tamkar ruwa ne aka zuba masa ganyayyaki, ya zama dole ki tashi ki kula da mijinki Jannart, maganar kayan provision kuma, kece zaki fad’a masa cewar ya seyo kuna da buk’ata, duk da baizama Lallai ku samu abunda kukeso ba, amma dai ki dafa da kanki yafi ace sayowa kukayi, nasan basu da wasu kayan abinci irin namu, amma ai kin iya sarrafa girkin zamani, sai kiyi kokari kina yi muku kuna ci, dan Allah Jannart ki kula sosai, dole sai kin tashi tsaye, kin tarairayi mijinki, saboda ahar kullum shine sama dake.” Sassanyar ajiyar zuciya Jannart din ta sauke, cikin gamsuwa da kalaman Aunty Fauziyan kuma tace. “Shikenan My Aunty Insha Allah zanyi mishi magana, nagode sosai.” “Babu godiya atsakaninmu Jannart, fatana dai kawai shine ki zama daya daga cikin matan, da suka San daraja da kuma kimar mijinsu, yanzu ki k’arasa ayyukan da kikeyi, watakila sai zuwa Gobe zan kuma kiranki.” “To My Aunty ahuta gajiya.” Jannart din ta fad’a Cikin sauri Aunty Fauziyya tace. “Yauwa kinga zan mance abinda yasa na kiraki ko. Dama jiya muke mgn da Hajia Rabi'ah, kin san itama maigidanta yana Mascow to jiya da muka haɗu wurin aiki take cemin, next week zata taho wurinsa”. Cikin jin dadi tace. “Kai Alhamdulillah my Aunty in tazo zatazo wurina ko?”. Murmushi Fa'iziyya tayi tare da ci gaba da cewa. “Akwai wasu kayyakine na gani a wurin AYSHA ALIYU GARKUWA, kayane irin namu na mata da kuma kayyakin ƙamshi toh nama saya miki, na bata 80k tayi miki haɗin mai kyau nasa tasa miki komai ɗan dai-dai, in sha Allah zan bawa Hajia Rabi'ah, zata kawo miki”. Cikin tsananin jin daɗi tace. “Allah sarki my Aunty ngd Matuƙa Allah ya biyaki da mafi kyawun sakamako”. Amin Ya Allah ta amsa cikin son yarinyar. Daga nan sai sukayi sallama murmushi Jannart tayi tare da zare wayar akunnenta. D’an Jim tayi nay’an wasu mintuna, kana atsanake kuma ta cigaba da aikin da takeyi. Bayan ta kammala wanke wanken ne kuma, ta dawo falo tare da kunna tv. K’aramar wayar dake rike a hannun nata ta kunna, tare da yin dialing numbern Mamy. Cikin sa’a bugu biyu kuwa Mamyn ta d’aga. “Assalamu Alaikum Mamy barka da yamma ci.” Jannart din ta fada cikin girmamawa. Mamy kuwa jin muryar Jannart dinne, yasa ta fadada fara’arta, tare da amsa mata sallaman, cike kuma dajin dadin kiranta da Jannart din tayi tace. “Yauwa Jannart barkadai, ya kuke ya mai jiki ya kuma fama da sanyi?” Murmushi mai sauti Jannart din tayi, kana anutse tace. “Alhamdulillah Mamy, jikin kam yayi sauki sosai, saidai amma fa muna shan sanyi, Allah Mamy duk nayi kewarku sosai.” “Muma haka Jannart munyi kewarki sosai, ko d’azu ma saida Ramadan yayi korafin wai ya gaji, zai biyoku Mascown zaizo kiyi mishi miyan kase, nace masa Lallai kuwa bazai tab’a cin miyan kase ba ashe, indai acikin Mascow ne.” Dariya sosai Jannart din tayi, tare da gyara zamanta, cike da kewarsu tace. “Allah sarki Ramadan Idan muka dawo Insha Allah, zanyi mishi miyan kase, Mamy Ina Abba da Baba Maud’o.” “Sunanan lafiya Jannart, shekaran jiya ma Baba Maud’o ke tambayanki, saboda yace Rayyern kam suna waya dashi sosai.” “Allah sarki Baba Maud’o tunda muka tafi bamuyi magana ba, amma Insha Allah yau zan kira Ramadan sai ya had’amu mu gaisa.” “Aikuwa da kin kyauta saboda yana ta tambayanki.” Mamyn ta fad’a cikin kulawa. Hira suka Dan tab’a da Mamyn kafun daga bisani sukayi sallama. Mamyn na kashe wayar kuwa, Jannart tayi dialing numbern, Ramadan saidai jin wayar tasa bata shiga ne, yasa ta ajiye nata wayan tare da kwanciya akan kujera, kana ahankali ta maida idanunta ga tv. Tananan cikin falon azaune kuwa, har saida aka soma kiraye kirayen sallan magriba, kafun ta tashi ta wuce daki. Koda ta shiga dakin kayan dake jikinta ta cire, tare da wucewa toilet kaitsaye tayi wanka. Koda ta fito daga wankan, mai da powder kawai ta shafa akan fuskarta, sai kuma oily lips stick. Bayan ta gama shafan ne kuma, atsanake ta nufi wajen trolley dinta, bud’e trolleyn tayi tare da ciro wani riga da sket. Mai kalan baki, Koda ta sanya kayan cib cib sukayi mata ajiki, Yayinda lafaffen cikinta ya bayyana. Bayan ta saka d’aya daga cikin hijab dinta ne kuma, ta tada sallah, saboda zuwa lokacin tasan anshiga sallan magriba. Koda ta idar da sallan kuwa bata tashi akan sallayan ba, har saida ta idar da sallan Isha. Ahankali ta murd’a handle din kofar dakinta ta fito, zuwa falon. Zama tayi akan kujera tare da lumshe Idanunta, cikin sanyi take sauraran karan tv’n dake tashi acikin falon. Dai-dai lokacin Ya bud’o kofar falon ya shigo, hannunsa rike da ledodin Halal Restaurant. Jin alamun shigowarsa ne kuma, yasa Jannart din bud’e Idanunta, Ahankali ta sauke ganinta akansa. Kasancewar kuma shi dinma kallonta yakeyi ne, yasa idanunsu sarkewa acikin na juna. D’anyin kasa da kanta tayi, Ahankali kuma ta mik’e tsaye, cikin sanyi, ta nufi inda yake. Ganin hakanne kuma yasa kashi zuba mata narkakkun idanunsa. Jannart kuwa ahankali ta k’araso inda Rayyern din ke tsaye, cikin kuma yanayinta na sanyi, ta mika hannu ta karb’i ledan dake hannunsa. Batare kuma da ta dago Kai ta kallesa ba, cikin sanyin murya tace. “Sannu da dawowa.” Kansa ya d’an jinjina mata ahankali, Cikin yanayin kasalan da ganinta ya haifar masa kuma, ya karasa shigowa cikin falon. Ganin hakan kuwa shiya saka Jannart din rufa masa baya. Akan daya daga cikin kujerun falon ya zauna, tare da lumshe gajiyayyun idanunsa, kana akasalance kuma yake shak’an daddad’an k’amshin turaren dake tashi acikin falon. Jannart kuwa atsanake ta ajiye ledan daya kawo din akan table, Kaitsaye kuma ta wuce kitchine. Ta k’asan idanunsa yabi bayanta da kallo, Yayinda acikin zuciyarsa yakejin wani irin abu nayi masa yawo, ga kuma kasalan daya saukar masa lokaci guda hannunsa yasa ya dafe kanshi yana mai sauke numfashi. Jannart kuwa Koda ta shiga kitchine din, plate, cup and spoon ta d’auko, sai kuma fridge da ta bud’e ta d’auko drinks. Atsanake ta nufo cikin falon, saidai kuma bata yarda ta saka Idanunta acikin nasa ba. K’arasowa gabansa tayi, tare da jawo table ta ajiye plate da kuma cup din awajen. Ledodin restaurant din daya kawo ta bud’e, tare da zuba masa abincin acikin plate din. D’agowa tayi ahankali ta kalleshi, musamman kyakkyawar fuskarsa da ta sakeyin haske, ga kuma yalwataccen sajensa da yake kwance lub lub. Zara zaran eye lashes d’insa da suke alumshe ta kalla, ahankali kuma cikin tausasa murya tace. “Naan ga abincin .” Kansa ya d’an jinjina mata, hade kuma da bud’e idanunsa, Cikin nutsuwa ya jawo plate din abincin gabansa ya soma ci. Ganin hakanne kuma yasa ta zama ad’an nesa dashi, tare da sadda kanta k’asa, Ahankali take wasa da y’an yatsun hannunta, wanda ayanzu yin hakan ya zame mata jiki, saidai kuma azahirin gaskiya gaba, daya tunaninta ya tafi ne, izuwa wani waje na daban, saboda hakanan takejin maganganun Aunty Fauziya nayi mata yawo a kwakwalwarta. Rayyern dake cin abinci kuwa, duk wani yanayinta yana lure dashi, time to time kuma yake yawan kallonta, saboda ba kad’anba bak’in kayan da ta sanya yayi mata kyau. Suna nan ahaka dai harya kammala cin abincin. Ahankali ta d’ago Idanunta ta kalleshi, ganin yana goge bakinsa da tissue ne kuma, yasa ta fahimtar cewa ya koshi. Kasancewar kuma ita ba wani yunwa takeji sosai ba, shiyasa ta soma tartare wajen. Ganin Rayyern din na kokarin mikewa tsaye ne kuma, yasa cikin sauri ta d’ago da Idanunta ta kalleshi. “Naan.” Takira sunansa asanyaye cikin kuma Dan yanayin shagwab’ar, da ta sashi tsayawa da abunda yakeyi. Atsanake ya juyo ya kalleta, Ganin ta sunkuyar da kanta kasa ne, kuma ya sashi komawa ya zauna akan kujera. Again idanu ya zuba mata, tare da soma karantar yanayinta. Jannart kuwa hakanan taji ta kasa fad’an abunda takeson fadad’in, saima zuciyarta da taji tana bugawa da k’arfi. “Kinyi shiru tell me what happened?” Ya fad’a cikin wata irin murya mai sanyi, da kuma tausasawa wanda hakan ne ya bata wani confidence. D’ago da kanta tayi ta kalleshi araunace, cikin cool da kuma son fahimtar dashi tace. “Please Naan ka kawo mana abubuwan buk’ata saboda inason na fara girki.” Ta kare maganan tana me tsaresa da idanu, tare da fargaba akan zai amince ko a’a...! By *GARKUWAR FULANI* Idanu shima Rayyern din ya zuba mata, Ahankali kuma ya d’an nisa tare da gyara zamansa, atsanake yace. “You’ll cooking why? Ko bakyason abincin restaurant din da nake kawo miki ne?” Yayi tambayar Cikin kulawa, still kuma yana me kallonta. Itakuwa Jannart Ganin irin Kallon da yakeyi mata ne, yasa tayi k’asa da kanta, asanyaye tace. “A'a kawai dai inason na fara girki ne.” “Okay shima girkin yana cikin aikin da yasa Abba ce mu taho tarene?.” Kai ta ɗan ɗago ta kalleshi ganin yadda ya tsareta da idone yasata yin ƙasa da kai. “Abba yace mu taho tarene dan ki kula sani, so in Kuma na liƙa miki aikin girgi ai baki da lokacin kula dani, in dai da gaske kike kula da nidin zakiyi”. Yayi mgnar cikin kauda kai dan shi kanshi mmkin kansa yake a kwanakin nan. Ita kuwa Jannart a hankali tace. “Toh ai shima kula da kaine”. Da sauri yace. “Toh shi na yafe ki bari sai mun koma gida, a nan dai cewa akayi ki kuladani da gadina ko”. Ya ida mgnar murmushi ya tsubce mishi. Ita kuwa shiru, tai “Kin ganeko?”. Ya fada atakaice tare kuma da tashi, kaitsaye ya nufi bedroom d’insa, saboda dama bai shigo cikin gidan ba, saida yayi sallan Isha. Da idanu ta bishi har saida taga shigewarsa, cikin dakin kafun ta tashi tare dakai plate and takeaways din kitchine, itakam yoghurt kawai tasha, tare da wuce wa dakinta ta soma buga game. Yana shiga bedroom nasa, ya rage kayan jikinsa kana nufi saman gadonsa ya kwanta. Idanunsa ya dan lumshe saboda wani irin daddad’an kamshi, daya bugi hancinsa, wanda yake tashi ajikin bedsheet din. Sake gyara kwanciyarsa yayi, tare da jawo laptop d’insa ya soma duba, sakonnin da suka shigo email dinsa. Yana kwance ahaka kuwa bacci ya daukesa. Yayinda a b’angaren Jannart ma hakanne ya kasance, domin tana tsaka da latsa waya, bacci mai nauyi ya dauketa. Batare dako kofar d’akinta ta rufe ba. Washegari. Kamar yanda suka saba haka yau dinma, da sassafe kafun gari ya gama yin haske yayi musu ordern abincin. Koda ya gama shiryawa kuma, abincin ya d’anci kadan, batare kuma daya jira fitowar Jannart d’in ba, ya wuce Azimut hotel Olympic Mascow inda zasuyi meeting. Yayinda Jannart kuwa sai bayan ya tafin ta iya fitowa taci nata abincin. *After 3days* Ahaka suka ci gaba da rayuwa, Yayinda take iya kokarin ta wajen kulawa dashi, domin aduk sanda ya dawo takan fito ta bashi abinci yaci, sannan kuma akan Idanunta yake shan magungunan sa kana ta gyara masa ɗaki, a hankali wata iriyar sassayar shaƙuwa ta ɗan fara ratsa zuƙatansu. Tun daga wancan ranan da sukayi maganan kayan abinci kuwa, bai sake dago mata maganar ba, har zuwa yau din kuma bai kawo kayan provision dinba. Itama kuma ganin yayi shiru shiyasa bata sake ce masa komai agame da hakan ba, duk abunda ya kamata kuwa tana yi mishi. Domin kullum bayan ya fita takan shiga ta gyara masa d’akinsa, tare da wanke masa toilet. Saidai kuma dare nayi kowannensu yake kama gabansa. Bata shiga d’akin nasa da dare ne kuma, gudun kada ya sake koranta kamar yanda yayi mata a wancan ranan duk da tana ganin sauye-sauye sa yawa daga garesa. Ranar yau ta kasance Tuesday, kuma yaune zasu fara gwaji akan heart surgery, wannan dalilin yasa gaba d’aya, Doctors din a ankare suke. Kowa ya shirya tsab tare da fatan samun nasara. Kamar yanda ya saba kuma ordern abinci yayi musu, bayan ankawo yaci nasa ne kuma, ya d’auki briefcase d’insa ya wuce Hospital. Koda ya karasa Hospital din already ya samu duka Doctors din, kasancewar shi kawai dama ake jira, shiyasa yana zuwa suka shiga theater room dan fara aikin. Acan gida kuwa Jannart kwata kwata, ko fitowa yau din batayi ba, bacci tasha ta koshi, Koda ta tashi daga baccin kuwa game ta d’anyi awayanta, kana daga bisani bacci b’arawo ya sake d’aukarta. Atak’aice dai haka ta k’are wunin ranan, batare da ta fito taci abincin da Rayyern din ya ajiye mata ba. Asashin su Rayyern kuwa komai ya tafi musu yanda suke so, domin kuwa har sunyi surgery din, kuma komai yayi kyau, inda kowannensu ya fito da kyakkyawan result. Bayan sun kammala duk wani abun da zasuyi ne kuma, kaitsaye ya nufo hanyar dawowa gida, saboda yau din duk agajiye yake jin kansa. Kafun ya karaso gidanne kuma ya tsaya, a wani restaurant ya saya musu abinci. Koda ya karaso gidan bayan ya gama dai-dai-ta parking din motarsa, anutse yake tafiya har ya k’araso cikin falon, yana shigowa kuwa ya soma kokarin zare, suit din dake jikinsa, yana acikin hakanne kuma idanunsa suka sauka akan takeaway din daya ajiye mata tun safe, Wanda kwata kwata babu alaman an tab’ashi. Idanunsa ya d’an kankance cike kuma da mamaki yake Kallon takeaway din. Ahaka har ya karasa shigowa cikin falon. Saboda ya tabbatar da abunda yake zargi ne kuma, ya sashi bud’e takeaway din, Aikuwa abincin yana nan babu alaman ko cokali daya anyi. Ajiyar zuciya ya d’an sauk’e tare kuma da juyawa, ya kalli kofar dakinta dake kulle. Ahankali kuma ya janye idanunsa daga Kallon dakin, ledan dake hannunsa ya ajiye, Kaitsaye kuma ya wuce bedroom d’insa. Yana shiga ya soma rage kayan jikinsa, tare da wucewa toilet yayi wanka hadi da dauro alwala, kasancewar ankusa kiran sallan magriba. Yana fitowa awankan kuwa mai kawai ya shafa, sai turare wanda shafasa ya zame masa d’abi’a. Anutse ya zura wata army green jallabiya ajikinsa, wayarsa da kuma key din motarsa ya dauka, kaitsaye kuma ya fice daga falon, bayan ya saka wasu slippers a kafafunsa. Koda ya fito falon zama yayi Ganin akwai dan sauran lokaci ne kuma, yasa shi zama ya d’anci abincin kad’an. Bayan ya kammala ne kuma ya shiga, kitchine ya kuskure bakinsa, batare da wani jinkiri ba kuma, ya juya kaitsaye ya fice daga cikin falon. Cikin sa’a kuwa yana zuwa masallacin ana shiga sallan, hakan yasa da hanzari ya shiga jam’i. Bayan sun idar da sallan kamar yanda ya saba, zama yayi a masallacin har saida suka sallame sallan Isha, Kafun ya kama hanyar dawowa gida. Again Yana shigowa falon takeaway din abincin daya ajiye ya kalla, saidai ganin bataci abincin ba kamar yanda ya ajiye haka yazo ya samu, ya sashi d’ago kansa fuskarsa d’auke da yanayin mamaki yake Kallon kofar dakinta. Inda yake jiyo sautin muryarta na tashi, wanda da’alama kuma waya takeyi. Ahankali ya dan matsa kusa da kofar nata, dai-dai lokacin kuwa yaji sautin muryarta na fadin. “Okay My Aunty Insha Allah zan kiyaye, eh zan bashi number Hajia Rabi'ah wata ƙil zai yarda ya amso min su.” Ajiyar zuciya ya dan sauke, saboda Jin muryar nata ya tabbatar masa da cewar tana lafiya. Kasancewar babu abunda zaiyi acikin falonne kuma, yasa shi juyawa ya wuce bedroom d’insa. Yana shiga kuwa ya zare jallabiyan dake jikinsa, tare da komawa ya kwanta akan gadonsa, had’e da lullub’awa jikinsa blanket, kana ya jawo system d’insa ya soma latsawa. Yana nan ahaka har bacci ya daukesa. Jannart kuwa har dare ya raba bata fito taci abincin ba, tun tana buga game awayarta kuwa, har bacci b’arawo ya dauketa. Washegari. Yau dinma tun kafun ya fita yayi musu order. Kamar yanda ta saba ay’an kwanakin kuma, ita da kanta ta zuba masa abincin a plate yaci. Saidai ita bai ga alaman zata ci ba, Dan komawa can gefe tayi ta zauna. Ahaka harya kammala cin abincinsa ya tafi. Ita kuwa Jannart Ganin ya tafi ne, yasa ta tattare wajen daya ci abincin. Batare kuma da ita taci ba ta koma d’aki tayi kwanciyarta dan fruits take dan ci in taji yunwa kasancewar akwaisu a Fridge. *some hours ago* Ahankali ya daura hannayensa akan waist d’insa, tare kuma da fesar da wani irin numfashi. Abincin safe da kuma na daren daya ajiye mata, wanda duk bata ci ba ya kuma kallo, Cikin yanayin tsananin mamakin kwana biyu da ta dauka, bata saka abinci acikinta ba, ya dago ya kalli kofar dakinta. Yayinda acikin ransa yake tambayar kansa, abunda zai hanata cin abinci har na tsawon 2days. Wani tunani da yazo cikin ransa ne kuma, yasa shi juyawa ya nufi bedroom d’insa. Jannart dake dakinta kuwa, tana sane bawai kuma tana kin cin, abincin bane saboda wani abu na daban, kawai dai tana yin hakanne saboda tana son, ya tuna da maganan kayan provision dinsu, ba ya ga haka kuma, ta gaji da cin kalan abubuwan da yake kawo mata din, shiyasa yanzun kawai take shan fruit. Rayyern kuwa Koda ya shiga dakinsa, kwanciya yayi tare da lumshe idanunsa. Ahankali yake sauke ajiyar zuciya, Yayinda acikin ransa yakejin, rashin Jin dadin cin abincin da Jannart din batayi ba. Wani abu daya sake tunawa ne kuma, yasa shi tab’e bakinsa tare da d’age kafad’unsa, cikin halin ko in kula yace. “Wannan damuwarta ne, bataji yunwa bane.” Daga can wani b’angare na zuciyarsa kuwa, sai yaji kaman abunda ya fada din ba dai-dai bane, domin har abada bazai tab’a manta irin yanda tayi kuka sosai akansa ba, ta tsaya dashi alokacin da yake halin buk’atar taimako, ta kula dashi sosai more especially akan lafiyarsa ya lura tunda yayi ciwo take bashi kula ta musamman mai cike da tausayawa ta kula dashi fiye da yadda Abbanshi, da Mamy da Ramadan kan kula dashi in ciwonsa ya tashi. Yanaji ajikinsa bai kyautu yayi mata haka ba, kodan abubuwan da tayi masa. Ahankali ya fesar da wani irin numfashi, tare da mikewa atsanake ya karasa gaban drawern sa. Wani riga da wando ya ciro, tare da saka kayan ajikinsa, kaitsaye ya nufi hanyar fita daga dakin. *Nigeria.* Alhaji Idi Sale Dakata ne ke zaune, acikin tamfatsetsen falonsa, Yayinda Abba Kabir ke zaune acan gefensa. Zugum haka suka zauna kowannensu da irin abunda, yake sak’awa acikin zuciyarsa. Dai-dai lokacin kuma Momy ta shigo, ta iskesu acikin irin yanayin, Dan jim tayi tana me nazartarsu, domin da dukkan alamu ta fahimci cewar, wani magana suka tattauna atsakaninsu, wanda hakan yasa duk sukayi jigum. Ganin mood din nasu ne kuma, yasa Momyn juyawa ta koma, batare da ta ce kala ba, saboda ma ta lura kwata kwata su Abba Kabir din basu ganta ba. Acan Mascow kuwa Jannart ne ke kwance, Yayinda wayanta ke sakale akan kunnenta, tana waya da Riyyam nsra, wanda ya hadata da Mammy da kuma Zaytoon suka gaisa. Rayyern kuwa Koda ya fito daga cikin dakin nasa, sosai yayi kyau cikin shigar dake jikinsa. Inda ya daura babban jacket akan shigar tasa, saboda wani irin matsanancin sanyi da akeyi. Dan jim yayi tare da Kallon ƙofar nata, acikin zuciyarsa yake tunanin me zai fada mata, sanin bashi da wani abun cewa ne kuma, yasa shi nufar dakin nata kai tsaye. Ahankali ya tura kofar dakin ya shiga, bakinsa dauke da sallama. Jin alamun bud’e kofar dakinne kuma, yasa Jannart dake zaune saurin juyowa suka had’a idanu dashi. Wayar dake kunnenta ta zare, tare da tashi ta zauna tana me fuskantar shi. Cikin kuma Dan yanayin mamakin ganinsa acikin dakin tace. “Naan.” Idanunsa ya zuba mata, saboda ganin yanda duk saman breast dinta ya bayyana, kasancewar wuyan rigar dake jikinta ya zame batare da tasan hakan ba. Ahankali ya karasa shigowa cikin dakin, tare da karasawa gaban dressing mirrorn ta, inda yaga wani cup ajiye agefe. Lek’a Cikin kofin yayi wanda yake dauke da zuma. Juyowa yayi ya kalleta, hakan ne kuwa yasa da sauri tayi kasa da kanta tana murza yatsun hannunta. “Meye kike wani sunkuyar dakai, sai kace kinga Dodo.” Kanta ta girgiza masa alaman “A’a.” Still batare kuma da ta dago Kanta ta kalleshi ba. Shikuwa Rayyern idanunsa ya cigaba da tsura mata, Ahankali kuma ya matso kusa da ita, tare dasa hannunsa acikin aljihun wandon sa, cikin tsareta da idanu yace. “Meyasa bakya cin abinci, tell me mekike ci Janna?” Kanta ta girgiza masa alaman “Babu.” Still kuma bata dago ta kalleshi ba, haka kuma bata motsa labb’an bakinta ba. Shikuwa Rayyern Ganin hakan ne yasa shi, bata fuska cikin tsare gida yace. “Almost 2days baki ci abinci ba, meyasa ahaka kikeson kina rayuwa, bakisan cewar rashin cin abinci, yana haifar da Ulcer ba?”. Saurin dan satan kallonsa tayi, saboda Jin abunda ya fada din, kasancewar tasan halinsa shine ma gwani wajen Kin cin abinci. Amma wai yanzu da bakinsa yake fadin hakan. Fuska tadan kwabe ashagwab’e kuma cikin narkar da murya tace. “Nifa banason abincin ne, bayamin dadi kuma nace maka ka saya mana kayan provision amma kaki..” Ta kare maganan tana me tura bakinta gaba. Wanda hakan yasa shi dan lumshe idanunsa, ahankali yace. “To kenan idan bake kika dafa abincin ba, bazaki ci ba?” Sake kwabe fuska tayi, still a raunace tace. “Ni fa yanzu ma yunwa nakeji sosai, kuma ni banason wancan abincin.” Idanunsa yadan zuba mata, Cikin yanayin nazartar ta yace. “Okay wani kalan abinci kikeso?” “Nigerian Dishes nakeso, ba irin way’anda kake kawowa ba.” Ta fada tana me karyar da wuyanta gefe. “Nigerian dishes? a Mascow dinne zaki samu Nigerian dishes? like bakisan awacce k’asa kike ba ko?” Yayi maganan yana me kallonta, Domin har yanzu idanunsa na gane masa saman breast dinta dake waje da nimples ɗin ta da suke tsaye cas. Jannart kuwa Jin abunda ya fad’a dinne, yasa ta kwab’e fuska tare da yin rau rau da Idanunta. “Alright Oya taso mu tafi.” Rayyern din ya fad’a, yana me duba agogon dake daure atsintsiyar hannunta. Itakuwa jin abunda yace dinne yasa ta tashi ta tsaya. Kallonta ya somayi daga sama har kasa, inda take sanya da dogon wandon pencil jeans, sai kuma t-shirt mai fadin wuya, akanta kuwa hulan sanyi ne, sai kuma kafarta da ta sawa safa. D’an soma Kallon dakin yayi, inda ya sauke idanunsa, akan wani shararan riga mai kaman abaya dake gefen gadonta. Daukan rigan yayi tare da mika mata. “Idan kinsa ki sameni a falo.” Ya fadi haka yana me juyawa ya fice daga dakin. Jannart kuwa jin hakanne yasa ta saka riga mai kaman abayan, tare da daukan wani karamin vail ta yane kanta dashi. Cikin dan sauri ta saka wasu takalma sau ciki akafanta, wayarta ta dauka batare kuma da b’ata lokaci ba, ta rufa masa baya. Koda ta fito falon hanyan waje taga ya nufa, wanda hakan yasa ta d’an tsayawa cikin sanyi tace. “Naan Ina zamuje?” “Restaurant.” Ya fada atakaice batare kuma daya juyo ya kalleta ba. Itakuwa jin hakanne yasa ta gyara mayafin jikinta, cike dajin dadin fitar da zatayi a karo na forko tunda suka zo, ta rufa masa baya, Dan hakanan sai taji wani farinciki, saboda tun da suka zo Mascow din bata fita ba ko sau daya. Koda suka karaso wajen motar tasa, cikin zumudi ta bud’e murfin motar ta shiga. Shi kansa Rayyern ya lura da irin farincikin da take ciki, wanda hakan yasa shi jin wani irin abu a Cikin zuciyarsa. Yana shiga cikin motar ya tada ita kaitsaye suka fice daga Cikin gidan. Suna hawa kan titi ne kuma karamar wayar tasa dake hannunta ta soma kara, Ganin sunan Riyyam-nsra na yawo akan screen din wayar ne kuma, yasa ta d’agawa tare da kara wayar akan kunnenta. Daga can b’angaren Riyyam-nsra din yace. “My Aunty dazu muna waya dake kika katse lafiya kuwa?”. Murmushi tayi cikin kuma kasa boye farin cikinta tace. “Sorry Riyyam Hamma ne yake kirana zamu fita shiyasa na katse.” Murmushi Riyyam-nsra din yayi, cikin jin dadi yace. “Ahh Lallai To sai kun dawo.” Yana gama fadin haka ya kashe wayan. Ita kuwa Jannart juyowa tayi ta ɗan kalleshi a hankali tace. “Naan”. Shima ɗin juyowan yayi ya ɗan kalleta, tare da cewa. “Na'am Janna”. Cikin yanayin sanyi tace. “Uhum dama akwai sakon da aka iko min ne daga Nigeria”. Da sauri yace. “Saƙon me kuma A wurin waye?”. Gyara zama tayi tare da cewa. “Magungunan sanyine da turaruka Aunty na ta aiko min, sabida ciwona kuma da yanayin sanyin garin”. A nitse yace. “Toh zamu amsoshi”. Wayarta ɗago tare da cewa. “Sai dai in kira Aunty Rabi'atu sai kuyi mgn ta gaya maka inda take, muje ko”. Kai gyaɗa mata, yana mai kallon titin, ita kuwa da sauri ta kira Hajia Rabi'ah kana ta bashi waya, a mutunce suka gaisa kana tayi mishi kwatancen masauƙin. Miƙa mata wayar yayi tare da cewa. “Mu fara zuwa can dan muna kusa da inda suken.”. Haka kuwa akayi tafiyar 13mnt sukayi suka riski gidan. Mutunce aka tarbesu. ganin kamar sauri sukeyine yasa ta ɗauko kayan ta bata, kana ta rakosu har wurin mota. A sit ɗin baya ta ajiye katon ɗin tare da shiga gaba, kana yaja mota suka tafi. Tafi kaɗan suka iso wani babban wajen shak’atawa Victory park wuri mai masifar kyau da kayan k’awa. Parking motar yayi ya fita, jim kadan kuma sai gashi ya dawo hannayensa rike da robobin ice cream. Gyara zamansa yayi, tare da ɗan juyowa ya kalli fuskarta mai kewaye da yanayin ta na sanyin rauni, Mik’a mata yayi tare da cewa. “Kina sha?!”. Da sauri ta gyaɗa mishi kanta, Tare da miƙo hannunta ta kama rubar, a hankali ya d’an kauda idanunsa tare da sa yatsunshi kan nata ya manna a jikin robar mai masifar sanyi. “Sheyyyhhhhh”. Taja wani irin dogon sauti sabida masifar sanyin da taji yana ratsa yatsunta. Shi kuwa Rayyern wani irin yar-yar haka yaji tsikar jikinsa na zubawa sabida sautin da taja ya gigita masa kwanya, “Ahshhhhy Naan sanyi”. Ta faɗa cikin wata iriyar sassayar murya”. Juyo da kanshi yayi ya fuskanceta tare da jingina kan nasa jikin kujera. A hankali ya turo harshensa waje kad’an ya d'am laso lips ɗinshi, still bai sake mata hannunba, Cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace. “Kin cika raki sanyi nefa ba zafiba”. Yayi mgnar yana tsareta da narkakkun idanunsa. Rau-rau tayi tare da kwaɓe fuska. Ƙara matse hannunta yayi. “Ahsssshyyy Naan zafeeeeeh!”. Ta kuma sakin ƙara da ɗan ƙarfi. Bakinshi ya ɗan tura tare da cewa. “Raki ki koyi juriya da kame bakin nan da iface-iface kada wata rana kiyi abin kunya,”.ya ƙare mgnar tare da Sake hannun nata kana ya sa hannun kan siterin motar, sannan ya kifa kansa bisa tafukan hannunsa yayi shiru yana maijin wani irin masifeffen abu akanta ji yake tamkar ya ruggume ta ko zaiji sanyin abin. Itama shiru tayi tana hurawa yatsunta dumin bakinta, Shi kuwa Rayyern wasu tagwayen numfarfashin yake sauƙewa a hankali, Kusan 56 second suka d’auka a haka Kana ya gyara zamanshi Tare kuma da tada motar suka kara gaba. Itakuwa Jannart duk da tasan bata wani shan sanyi sosai, amma tana matukar son ice cream sosai. Ga kuma yunwan da takeji, shiyasa batare da wani tsawaita tunani ba akan illar da zai iya mata ta soma shan ice cream din tanasha tana lumshe ido, shi kuwa Rayyern a fakaice yake kallonta. Ahaka har suka isa wani babban wurin cin abinci Russian pub restaurant wurine da akeji dashi a ƙasar wanda mutanen k'asashe ma banbanta ke zuwa shiyasa mafi akasari akwai abincin kasashe daban-daban ɗan wuri yafi kowanne girma acikin garin na Mascow. Suna isa kuwa ya bud’e murfin motar ya fito, Ganin hakanne kuma yasa Jannart din fitowa itama. Kaitsaye suka nufi cikin restaurant din. Koda suka je Ab’angaren daya kasance na musamman suka zauna. Daya daga cikin Waiters na restaurant din ne ya kawo musu menu. Rayyern kuwa Kasancewar baya bukatar abincin ne, yasa shi mikawa Jannart din menu. Duk da cewar bata ga Nigerian dishes acikin jadawalin abincin ba, amma ta zab’i abunda take Ganin zata iya ci. Take kuwa aka kawo mata abunda ta buk’a din. Nan aka jera mata abubuwan da ta zaɓa, Shi kuwa Rayyern gyara zamanshi yayi tare da d’an fesar da numfashin cikin zuba mata narkakkun idanunsa yace. “Kici”. Jin abinda yacene, da kuma yunwar dake zaƙularta yasa ta sa hannu ta dauki spoon tare da gyara zama kana ta fara ci. Yanayi tana kallon can woje kasan cewar akwai glasss mai ruwan garai-garai. Kana iya ganin waje. Rayyern kuwa Ganin ta soma cin abincin ne, yasa shi mikewa. “Naan!”. Tace ganin ya juya zai tafi, Juyowa yayi ya dan kalleta, Kanshi ya jinjina ganin kallon tambayar ina zakaje takeyi masane yasashi cewa. “Kici ina zuwa zan d’an shiga cikin Mall d'in nanne”. Kai ta gyaɗa mishi cikin gamsuwa. Shi kuwa kaitsaye ya nufi mall din dake cikin restaurant din. Jannart kuwa da idanu ta bisa, kana kuma taci gaba da cin abincinta yanayi tana d’an lallatsa wayarta. Dai-dai lokacinne kuma Azeez ya shigo cikin restaurant din, yana shigowa Cikin wajen daya kasance VIP ya Zauma kujerar dage can gefenta wanda shima da glasss a tsakaninsu, Bayan an kawo mishi abinda yake buƙata ne kuma ya ɗan fara ci, Loma biyu ana uku ya ɗan ɗago kansa dan jin alamun akwai mutun gefensa, ai kuwa idanunsa sauka akan ta. Cikin wani irin tsananin mamaki, kaɗuwa, al'ajabi ya zaro Idanunsa waje cike da tsananin mamaki hadi da firgici ya mik’e tsaye, jiki na rawa ya ya soma nufo inda take zaune. Saboda yana son ya tabbatar da cewa, idanunsa bawai gizo sukeyi masa ba. Aikuwa isowar sa wajen ya tabbatar masa da cewar, bawai gizo idanunsa keyi masa ba. Wannan dalilin yasa cikin tashin hankali da kuma firgici da tarin mamaki yace. “JANNART.” Da sauri Jannart din ta juyo saboda Jin muryar ɗan uwanta Yah Azeez d'in tayi acikin kunnuwanta. Aikuwa tamkar ba zata haka taga Yayan nata tsaye akanta. Da wani irin sauri ta Mike tsaye baki na rawa tace. “Laah Yah Azeez”. batare da ta jirayi komai ba kuma ta fad’a jikinsa. Tare da rungume sa kam kam cike da tsananin Jin dadi kuma tace. “Yah Azeez.” Rungume ta sosai Yah Azeez din yayi sabida ganin abin yake tamkar a mafarki shiyasa ya ruggumeta gam dan ya tabbar ido biyune. Dai-dai lokacin kuma Rayyern ya fito daga mall din, fitowar tasa kuwa tayi dai-dai da rungumetada Azeez din yayi. Atake kuwa idanunsa ya sauka akansu cikin wani irin....! By *GARKUWAR FULANI* Idanun nasa ya zazzaro waje cikin kuma yanayin tsantsar mamaki, yake Kallon Jannart din wanda take rungume akirjin wani Namiji wanda baimasan dashi ba. Lokaci daya kuma cikin few second yaji wasu irin abubuwa na yawo acikin brain d’insa, zuciyarsa kuwa wani irin zafi takeyi tamkar Wacce aka hurawa wuta. Ransa yakai kololuwar b’aci musamman tunawa da yayi, cewar akwai igiyar aurensa akanta wani irin abu mai masifar ɗaci yaji ya tokari ƙahon zuciyarsa. Jannart kuwa da tsananin farinciki ya cika zuciyarta, sake rungume Yayan nata tayi, Yayinda takejin wani irin nutsuwa da dadi acikin zuciyarta. Yah Azeez din kuwa ahankali ya tallab’o kanta, muryarsa adan raunace, da kuma tsananin mamakin ganinta ak’asar da yayi yace. “Jannart kece? I can believe inajin har yanzu kaman mafarki nakeyi.” Sake rungumeshi sosai Jannart din tayi, cike da matsanancin farincikin da take ciki kuma tace. “Nice Yah Azeez bawai mafarki kakeyi ba, nayi kewarku sosai, Nayi kewarka Yah Azeez.” Ta kare maganan cikin rawan murya, tare da jin wasu irin hawaye na kokarin, cika Idanunta. Yah Azeez kuwa Ganin hakanne yasa shi, tallafo hab’arta tare da Kallon fuskarta, bakinsa dauke da tarin tambayoyi yace. “Jannart Meya kawoki Mascow? Jannart ke dawaye kukazo? Meyasa kikabar gida Jannart Meyasa? Kowa yana cewa kin b’ata hankalin su Daddy duk atashe yake akanki? Jannart wa ya kawoki k’asarnan???” Yah Azeez din yayi mata duka tambayoyin, cikin tsananin damuwa da kuma wani tarin fargaba, saboda bayason ya yarda da abunda zuciyarsa ke fada masa, cewar Jannart din guduwa tayi ko ta biyo saurayine. Dai-dai lokacin kuma Rayyern dake tsaye, wanda zuwa yanzu ya gama cika fam, zuciyarsa tafasa take sosai, Yayinda ransa kuwa yayi masifar b’aci idanunsa har rufewa sukeyi, ahasale kuma cikin takaici ya soma takowa zuwa inda suke. Jannart kuwa jin tambayoyin da Yah Azeez din keyi mata ne, yasa ta dago idanunsa da suka cika da k’walla ta kalleshi, bud’e bakinta da niyar yin magana da tayi, yayi dai-dai da isowar Rayyern wajen. Ransa amatukar b’ace yasa hannunsa d’aya ya damko Jannart din, tare da janye ta ajikin Azeez, ahasale kuma cikin fad’a, da b’acin rai ya saka hannunsa d'aya akan kirjin Azeez ya turesa gefe. Cikin bayyana tsananin b’acin ransa, ya watsawa Azeez din wani irin mugun kallon da yasa hantar cikin Azeez kad'awa. Taune lip d'insa na k'asa yayi tare da nuna masa yatsa afad’ace yace. “You’re very stupid man, waye kai da zaka zo ka rike min matata haka? I say Who are you?” Ya k’are mgnar da karfi cike da hautsinewar tunani. Idanu Yah Azeez ya zubawa Rayyern din, wanda yafi yi masa kama balarabe, saidai jin yayi Hausa ne yasa shi kankance idanunsa, shima ransa ad’an b’ace yace. “Bakai zaka tambayeni ni waye ba, ni zan tambayeka ko kai waye, akan meye zaka zo ka tureni haka? Kasan ko ita din wacece awajena, waye kai meye kai sannan akan meya zaka janye ta daga gareni, meye alak’arka da ita da har kake cewa matarka wanne ubanne ya aura maka ita!?”. Wani irin buguwa Jannart taji zuciyarta tayi, saboda ita sai ayanzu ne ma take tunawa, da cewar babu wanda yasan inda take. A matuk’ar tsorace ta dawo da kallonta ga Yah Azeez, wanda yake jifahta da Kallon tuhuma, Yayinda shi kuwa Rayyern gaba daya ma yanayin fuskarsa ta sanja, idanunsan nan sunyi jajur, haka ma fuskarsa dake bayyana alamun bacin rai. Wani irin tsorone taji ya kamata, wanda hakan yasa ta rumtse Idanunta. Rayyern kuwa wani irin hautsinennen kallo ya watsawa Azeez, din Cikin yanayin bacin rai kuma yaja wani irin dogon tsuka, tare da bangaje Azeez din. “Tamyata kakeyi akan matata mallakina dana biya sadaki aka ɗauka mana aure da cikakkun shaidu kamar yadda musulunci ya tsara, akan matata sirrina kake cemin haka Stupid kawai.” Ya fad’a in don’t care manner. Batare dako Kallon Azeez din ya sake ba, ya damke hannun Jannart, tare da janta cikin zafin Rai suka nufi hanyar fita daga restaurant din. Ganin hakanne kuma yasa Azeez rufa musu baya, cikin tsananin mamaki da rudu yake cewa. “Hey you stop, ina zaka kaita meye hadinka da ita, da har kakeson guduwa da ita?!!!!” Yah Azeez din ya fad’a da d’an k’arfi, adai-dai lokacin suka fito daga restaurant din. Jannart kuwa Ganin idanun Rayyern din sun rufe da b’acin rai ne, yasa ta soma dan jujjuya kanta, cikin muryarta dake fitar da sautin kuka take cewa. “Naan please leave me, Dan Allah ka tsaya kaji please Naan ka tsaya nayi maka bayani pleaseeeeeee....” Ta kare maganan cikin tsananin damuwa, tare kuma da dan waiwayawa tana Kallon Yah Azeez dake biyosu. Sam Rayyern kam kamar ba dashi ma Jannart din take ba, kwata kwata yaki sauraranta, hasalima ji yake tamkar ya fara buga wasan, kwallo da ita awajen tsabar takaici. Dai-dai lokacin suka iso bakin motarsa, gefen me zaman banza ya bud’e, batare da tunanin ko zataji ciwo ba, ransa amatukar bace ya cillata cikin motar, tare da maida murfin motar ya rufe gib. Cikin fusata ya juyo ya shige cikin motar shima, tare da yi mata key ahasale ya cillata kan titi. Ganin hakanne kuma yasa ran Aziz sake b’aci, afusace shima ya tafi da gudu ya shiga tasa motar Dan rufa musu baya, saidai kafun ma ya tada nasa motar har sun hau kan titi. Tuni kuma wasu motoci sunsha gabansa, wanda hakan yasa motar su Rayyern din yi masa nisa, kasancewar kuma dare ne shiyasa cinkoson ta d’anyi yawa, saidai duk da haka bai dauke idanunsa daga kan, motar Rayyern dinba saboda bayaso su b’ace masa. Rayyern kuwa wani irin gudu yake shararawa akan titin, tamkar wanda zai tashi sama, wanda kuma daga gani kasan zuciyarsa cike take da bacin rai. Hakanne kuma yasa ko Kallon Jannart din baiyi ba, wanda taji ciwo a hannunta sanadiyar wurgata acikin motar da yayi. Jannart kuwa gaba daya duk ta rud’e, Yayinda hawaye ke gangara akan fuskarta. Cikin tsananin damuwa da kuma magiya take cewa. “PLEASE Naan dan Allah ka tsaya, kaji D’an uwa.........” “Shut up, ki rufemin baki ko na tattaki acikin motar nan zaki tsaya da aurena a kanki kina ruggume ko wani Tom and Jerry d'in!!! In ruggumar kikeso ki gaya min Mana in ruggumeki ko na hanaki ruggumeni ne!!!!”. Ya katseta ta hanyar fadin haka atsawace. Tsawar da ya haifar mata da kad’awan yayan hanji, da kuma wani irin fad’uwar gaba, saboda tunda take dashi yaune kawai, taji yayi irin wannan tsawan, ga kuma wata irin murya da yayi mata magana dashi, mai saka mutum firgicewa. Numfashinta dake kokarin k’wacewa, saboda tsawan da yayi mata din ta fusgo, lokaci daya kuma taji wani irin matsanancin kuka, na taso mata. Hakanne kuma yasa ta manna kanta da jikin glass din window’n motar, asanyaye ta saki wani marayan kuka, wanda ita kanta batasan kukan na meye bane, na tsoron Rayyern dinne ko kuma na jimamin ganin Yah Azeez dinta ne, itama bata sani ba. Kasancewar kuma glass din windown b’angaren da take zaune, yana d’an sauk’e ne yasa duk wani snow da akeyi, yake busata Yayinda dusan kankara keta saukowa ajikinta. Rayyern kuwa duk da yana iya jiyo sautin tashin kukanta, amma haka yayi banza da ita, saima gudu daya ci gaba dayi tamkar wanda zai tashi sama. Suna ahaka dinne kuma taga ya kama wata hanya ta daban, ba hanyar da suka biyo ba, domin duk da bata tab’a fitowa ba tunda suka zo, amma tasan inda suke bi yanzun ba hanyar gidansu bane. Yah Azeez da har yanzu ke biye dasu kuwa, gaba daya awahalce yake tukin, saboda yanda motoci sukayi yawa agabansa, kasancewar tuni su Rayyern din sunyi masa nisa. Rayyern dake driving kuwa fahimtar Azeez din na biyosu ne, yasa shi shiga wata kwana mai yawan go slow, tafiya sukayi na tsawon 30mn kafun suka iso, gaban wani makeken hotel d’in izmailovo alfa hotel, wanda aka k’awatasa da furanni masu matuk’ar kyau. Parking motar Rayyern yayi, batare daya jira wani abu ba kuma ya bud’e murfin motar ya fito. Kaitsaye b’angaren da Jannart din ke zaune ya nufo, bud’e murfin motar yayi, tare da finciko hannunta ya fito da ita daga cikin motar. Ransa ab’ace yake sosai shiyasa bai damu, dako dusan k’ank’aran dake saukowa yana sauka akansu ba. Musamman ita Jannart da bawani kayan kirki bane ajikinta, wanda tun acikin motan dusan k’ank’aran ya bata mata jiki. Kaitsaye wani park dake cikin hotel din suka nufa, suna isa wajen kuwa Rayyern din ya rike hannunta gam, tare da sunkuyawa ya durk’usar da, ita ak’asan wasu shuken shuken flowers suka zauna bisa kujera. Batare kuma daya damu da irin yanda dusan k’ank’aran ke dukansu, Still har yanzu kuma yana rike da hannunta. Saidai yanzun tafin hannayensu ne ke had’e. Dai-dai lokacin kuwa Yah Azeez ya shigo cikin hotel din, ganin motar mutumin dake tare da Jannart din da yayi a fake ne, kuma yasa shi saurin yin parking nasa motar shima, cikin hanxari kuma ya fito tare da nufan cikin hotel din Kaitsaye, saboda shi atunaninsa sun shiga cikin hotel dinne. Rayyern kuwa da yake Kallon Azeez din, ganin ya shiga cikin hotel dinne, yasa shi yin kwafa tare da sake jawo Jannart din, kaitsaye ya nufi wajen motarsa. Bayan sun shiga ne kuma yaja motar suka kara gaba. Idanunta ta rumtse da karfi, tare kuma da matse jikinta waje daya, sosai jikinta yake karkarawa wanda hakan yasa numfashinta wani irin fusga sabida abubuwan sun had’e mata ga sanyin da tasha, ga na garin ga tsoro hakan yasa numfashin ya fara sauya salon fira. Har yakai ga sautin fitan numfashin nata, na ratsa cikin kunnuwansa. Juyowa yayi ya dan kalleta, tare kuma da watsa mata Harara, cikin zafin zuciya ya cigaba da tuk’a motar, yana shara gudu tamkar mai tashi sama. Acan hotel kuwa Yah Azeez Kaitsaye receiption na hotel din ya nufa, saidai koda ya tambaya ko akwai mutanen da suka shigo yanzu, ce masa akayi babu. Wannan dalilin yasa asanyaye ya fito daga cikin hotel din, yana fitowa kuwa idanunsa suka sauka, akan wajen daya bar motar Rayyern din. Ganin babu motar awajenne kuma yasa shi dafe kansa, cikin takaici yace. “Oh My God I lost them, who be this guy? Waye shi meye hadinsa da Jannart, nasani Jannart ba mutumiyar banza bace, saboda haka babu yanda za’ayi ace, tana da alak’a da mutumin da baisan koshi waye ba.” Tsuka yaja tare dasa hannu ya buga sterring motarsa, cike da takaicin rasa su da yayi yace. “Ina fatan sake ganinki Jannart, wancan guy din kuwa ko waye shi, saina koya masa hankali, koma meye ne ya faru asanadiyarka ne Junaid, saboda Kai da kuma banzan halinka ne, Jannart take cikin duk wannan yanayin, huuhhhhhhh.” Ya fesar da wani irin numfashi mai zafi. Asanyaye kuma cikin takaici ya koma cikin motarsa ya zauna. Acan b’angaren Jannart kuwa zuwa yanzu, karfin hali kawai takeyi wajen kwato numfashinta, saboda wani irin sanyin da takeji, yana ratsa har cikin k’ashi da b’argonta. Wannan dalilin yasa ta kankame jikinta waje daya. Dai-dai lokacin kuma Rayyern din yayi parking motar, acikin wasu jerin motoci dake gaban wani had’add’en garden d’in Hermitage garden Mascow, wanda aka wadatasa da yalwan haske tako ta ina. Ahankali ya zare sit belt din dake jikinsa, tare kuma da juyawa ya kalli bayansa, Ganin kuma babu wata mota dake bin bayansu ne, yasa shi bude murfin motar ya fito. Still zagayawa gefenta yayi ya fito da ita, duk da cewar yanajin irin karkarwar da hannunta daya rike keyi, amma haka ya share tare da hade fuskar sa domin shi kansa bai san iya azabar fushin da ke ransaba wanda bai san na menene ba, ko kallonta kuwa baiyi ba sabida wani irin zafi da tafasa da zuciyarshi keyi ko gyabta idonsa yayi ganinta yake ruggume jikin Azeez, kaitsaye ya nufi cikin Garden din. Suna shiga cikin kuwa ya sake hannunta, tare da nufan wani privet sit ya zauna. Ahankali kuma ya juya yana me watsa mata Harara, saboda wani takaicin da yakeji, abanza ta jawo masa b’uya tamkar wani marar gaskiya ko b’arawo. Jannart kuwa da duk jikinta ke karkarwa, Ganin irin Kallon da Rayyern din ke watsa mata ne, yasa ta kame jikinta waje d’aya, tare da rumtse Idanunta, saboda wani irin sanyi da takeji. A kujeran dake facing nasa ta zauna, tare da sake kankame jikinta waje daya, hakanan ta samu kanta da wani irin tsoronsa, wanda ita kanta batasan kona meye ba. D’aya daga cikin waiter na wajenne ya k’araso, tare da Dan rusunawa ya tambayesu me za’a kawo musu. “Coffee.” Rayyern ya bashi amsa atak’aice, Yayinda kasa kasa kuma yake hararan Jannart din, wanda daga inda yake din yana iya jiyo yanda, numfashinta ke fusga tamkar Wacce zata wacce tayi tsare. Bakinsa ya d’an tab’e tare da kawar da kansa gefe, domin acan cikin zuciyarsa har yanzu, wani irin b’acin rai yakeji. Cikin abunda bai wuce 5mn ba, waiter din ya kawo musu coffee two cup, wanda yake ta faman tururi saboda zafin da yake dashi. D’an d’ago Kanta tayi ahankali ta saci kallonshi, Ganin kuma ba ita yake kallo bane yasa ta, d’aukan coffee din da sauri ta Kai bakinta. Idanunta ta d’an lumshe tare da sauke ajiyar zuciya, domin duk da cewar coffee din akwai zafi sosai, amma hakan bai hanata kaiwa cikin bakinta ba. Saidai kuma saboda tsananin sanyin da akeyi, yasa zafin Coffee din bai kona mata baki ba, madadin haka saima wani irin nutsuwa da taji yana saukar mata, Yayinda dumin Coffee din ke dumama mata hanjin cikinta. Jin dadin hakanne kuma yasa ta shanye coffee din lokaci guda, domin dama bawai wani yawa ne dashi ba. Ajiye cup din nata tayi ahankali tare kuma da turo dan karamin bakinta gaba, cikin rauni da kuma yanayin tsoronsa dake damunta, ta turo d’an k’aramin bakinta gaba. Still Ahankali kuma ta soma motsa labb’an bakinta, wanda da’alama wani abu takeson fad’a, amma kuma ta kasa saidai Kallon Rayyern din da takeyi kasa kasa. Rayyern kuwa duk abunda takeyi yana lura da ita sarai, bawai kuma Dan idanunsa basa kanta bane, shi yake nufin baya kallonta, a’a kawai dai da idanun zuciyarsa yake kallonta, kuma duk hankalinsa yana kanta ne. Jannart ko Ganin da gaske idanunsa ba’a kanta suke bane, yasa ta jawo d’ayan kofin Coffee din, wanda aka ajiye dominsa, batare da wani tunani ba ta kafa kofin abakinta, bata ciresa ba kuwa saida ta shanye coffee din tas. Sai alokacinne kuma ya juyo ya kalleta, da sauri ta ajiye kofin dake hannunta, gudun kada yayi mata masifa ne kuma, yasa tayu rau-rau da ido tare da narke fuska. Sai kuwa ta rumtse Idanunta, like masifan Idan yayi mata akan idanunta zai sauk’a. Rayyern kuwa Ganin hakanne yasa shi, had’e fuska cikin muryar dakiya yace. “Da kika shanye naki Coffee din, kika dawo kan nawa baki nayi? Kin iya shan abuna kice kina so in ruggumeki ne bazaki iya bako”. Kanta tad’an girgiza Ahankali kuma Cikin yanayin tsoron kada, ya sake daka mata tsawa irin yanda yayi mata d’azu ta girgiza masa Kai alaman “A’a.” Shikuwa harara ya watsa mata tare, da d’agawa waiter hannu kana yayi masa alama, akan ak’aro musu wani Coffee din. Ita dai Jannart jin baiyi mata tsawan bane, yasa asanyaye ta bud’e Idanunta, tare da hade yan yatsunta waje daya, ta soma murzasu dan saboda sanyi, har ji take tamkar ba ahannunta suke ba. Kamar yanda Rayyern din ya buk’ata kuwa, wani Coffee din aka sake kawo musu. Tura mata kofi daya yayi gabanta, Yayinda shi kuma ya d’auki nasa ya soma sipping ahankali. Jannart dake masifar jin sanyi kuwa, batajin zata iya sipping coffee din da kad’an kad’an, hakan yasa ta sake Kai cup din bakinta, bata ciresa ba kuma saida ta shanye duka Coffe din. Wanda daga zamanta zuwa yanzu tasha 3cup kenan. Har yanzu kuwa jarababben sanyin da takeji, yaki barinta saima kara shiga jikinta da yakeyi, kasancewar Cafe din da suke ciki, duk akewaye yake da shuke shuke, da yake cikin garden yake haka wajen yake da shuke-shuke, wannan dalilin yasa wajen yake da sanyi sosai. Shiyasa har yanzu jikin Jannart din yaki daina b’ari, haka take ta karkarwa tamkar Wacce aka jonawa Shocking. Rayyern ahankali ya ajiye cup din dake hannunsa, tare kuma da d’ago kansa ya kalleta. Rawar sanyi takeyi sosai, domin hatta hakwaranta suma karkarwan sanyi sukeyi, kayan dake jikinta ya dan soma karewa kallo, wanda gaba daya duk dusan kankara ya b’atasu, musamman Y’ar abayan dake saman kayan nata, hatta gashin kanta ma dusan k’ank’arane. Kawar da kansa gefe yayi, tare da mikewa tsaye ya sake had’e fuskarsa sosai, rigar sweater’n dake jikinsa ya zare. Tare da takowa ahankali ya dawo bayanta, cikin tsare gida da hade fuska, ya yafa mata sweater din nasa ajikinta. Wanda yasan hakan zai taimaka mata wajen rage sanyin. Dai-dai ya juyo ne kuma idanunsa suka sauk’a, akan motar Azeez wanda tazo ta gilma ta wajen, ya hango motar ne kuma saboda duka wajen glass ne, wanda yake ciki zai iya hango komai dake waje. “Oh my God wannan wanni irin mayene? Meyasa yake ta bibiyarmu? Why why???” Ya k’are maganan cikin wani sabon b’acin rai, da kuma haushin ta da yakeji saboda itace ta jawo komai, domin da tun farko taci abincin daya kawo mata din, da yanzu basu fito har Suna wasan tsere da wani daban ba. Ahasale ya sake kamo hannunta, batare kuma da ya bari ta gama mikewa tsaye ba, ya soma janta bayan ya ajiye kudin Coffee din da suka sha, akan table din kaitsaye suka fice daga wajen. Ita dai Jannart binsa kawai takeyi tamkar rak’umi da akala. Suna shiga cikin mota kuwa yayi reverse, tare dayin yanke yabi wata hanyar na daban, wanda kuma yayi hakanne saboda, gudun kada su sake had’uwa da Azeez, wanda shi kwata kwata baisan waye shiba. Tafiya kad’an sukayi ba wani mai tsawo ba, suka iso gaban wani makeken hotel. Mascow Marriott Grand hotel, wanda kuma da dukkan alama hotel ne na musamman, da ko acikin garin ba kowane ke zuwa ba dan hotel ne daya amsa sunansa. Bud’e murfin motar yayi tare da fitowa, Ganin hakanne kuma yasa Jannart dake, duk’unk’une cikin sweaternsa, bud’e murfin motar itama ta fito. Ganin da yayi tana d’an waige waige ne kuma, yasa shi kama hannunta da karfi. Haka suka nufi cikin hotel din yana gaba tana biye dashi abaya. Koda suka k’arasa receiption d’aki ya kama musu, parlor and 1bedroom. Bayan an basu key dinne kuma suka wuce sama. Suna shiga cikin y...! By *GARKUWAR FULANI* Kamar jira yakeyi kuwa suna shiga cikin dakin, ya sake hannunta tare da turata gefe, Cikin yanayin b’acin rai da murtuk’e fuska yace. “Waye shi? Waye wancan gardin da kika rungume, tell me wayeshi wanni d’an iska ne, da har kike had’a jikinki da nashi? Akanme zaki manna masa ƙirjinki mallakina a ƙirjinsa?”. Ya k’are maganan cikin masifar tsawa Cikin fushi kuma da b’acin rai. Jin ya kira Yah Azeez din da d’an iskane kuma, ya sata soma girgiza kanta, lokaci daya kuma cikin muryata da ta raunana sosai tace. “Shifa ba d’an iska bane.” “Ohhhh.” Ya fada yana me kura mata idanu, tare kuma dasa hannayensa ya kama waist d’insa, cikin fushi yace. “Da kikaje kika rungumesa, ya kwantar dake acikin jikinsa sadakin nawa ya biya aka d’aura muku aure? Waye shaidun ku!?”. Da sauri ta fara jujjuya mishi kai hawaye na kwaranyo mata sam ta gaza cewa komai. Shi kuwa Rayyern cikin takaici murya a sark’afe yace. “Janna da aurena fa ya ruggumeki hakan shine ba iskanci ba kenan da aurena fa a kanki kefa matatace kika manna masa ƙirjinki a nasa Janna hakan dai-dai neeh.” Ya kare mgnar tamkar zaiyi kuka. Saurin girgiza masa kai tayi, kana Cikin yanayin tsoro tsoro tace. “Allah ba d’an iska bane Yayanah ne.” “Karya kikeyi taya ya ya zama yayanki, a ina kuma yaushe har kike kiransa yayanki, kina da aure amma saboda rainin na barki kina abinda kikaga dama kinje kina runguman wani k’aton banza! Sabida na barki ko?”. Ya kare maganan atsawace wanda har saida taji yay’an hanjin ta sun kad’a. Hakanne kuma yasa cikin raunin da yafi kama da shogob'owa a wurin mai kallonta da sakalci tace. “K’aton banza kuma? shifa ba k’aton banza bane, Allah Yaya nane Yah Azeez ne Babanmu d’aya dashi, shine yayanmu na biyu fa dama yayi karatunsa anan kuma anan yake aiki, Allah ba karya bane kuma ma ka tambayesa kaji...” Ta kare maganan da sigar dake bayyana tsananin yarintarta. Rayyern kuwa Harara ya watsa mata, cikin kuma tsareta da idanu yace. “Da Allah rufemin baki ke kina da Yayane.” Idanunta ta d’an zazzaro tare da kwato numfashinta, murya na rawa tace. “Mekake nufi ni bani da Yaya kenan? ka tambaya mana kaji Babanmu d’aya dashi.” Ta fad’a tana me turo bakinta gaba. Shikuwa Rayyern cikin halin ko in kula yace. “Shutup dama ke kina da Babane? Waye baban naki?” Saurin d’agowa tayi ta kalleshi, lokaci d’aya kuma taji numfashinta na kokarin k’wacewa, saboda abunda ya fad’a d’in yasa, taji numfashinta na slowdown. Cikin yanayin rauni da kuma shagwab’ar dake damunta, kana cikin muryar kukan da yazo mata tace. “Kamar ya zaka ce bani da Baba, wallahi ni dai inada Babana...” Ta kare maganan tana me sakar masa kuka. Ganin hakanne kuma yasa Rayyern din had’e fuska, tare da gyara tsayuwarsa cikin murtuk’e fuska, da kuma razanannen tsawa yace. “Kirufemin baki duk uba baya juran ganin ana cutar da d’iyarsa naki da kike zaton mahaifinkine akwai ayar tambaya a kansa na raunin jink’ai na iyaye.” Da sauri ta rufe bakinta tare da had’iye kukan nata, wanda hakan yasa numfashinta wani irin fusga, har saida taji kanta na juyawa luuuu Kamar zata fad’i. Wani irin fusga ta soma yi da kirjinta, dan jawo numfashin nata dake kokarin kwacewa. Shikuwa Rayyern saboda tsananin b’acin rai ko lura da hakan ma baiyi ba, juyawa yayi afusace ya nufi bedroom din dake cikin falon. Shikansa ayau din baisan meya b’ata masa rai har haka ba, bai kuma san Meyasa zuciyarsa ke tafarfasa ba ya dai san tun ranar da yaga yadda Junaid na mata dukan mutuwa a gaban wanda take cewa mahaifinta bai kulaba yake da yak’in bai zama uban bad’ini ba kana in ya tuno yadda akayi aurensa da kalaman Barrister Kabir a lokuta ma-ban-ban-ta yakanji kansa na juyawa tabbas yasan akwai wani abu a k’asan tubalin wancan ahlin da take jin iyayenta ne. Jannart kuwa Ganin ya wuce bedroom ne yasa ta, zama akan d’aya daga cikin kujerun falon, da sauri take maida numfashi, tare da rumtse idanunta. Rayyern kuwa yana shiga bedroom din kayan dake jikinsa ya rage, tare da wucewa bathroom yayi wanka. Bayan ya fito awankanne kuma ya sake maida kayan daya cire din, batare kuma daya sake bi takan al’amuranta ba, ya hau saman bed ya kwanta. Har yanzu kuwa jin zuciyarsa yakeyi babu dadi, b’acin rai tsantsane kawai ke tafiya masa ya zama dole su kwana a hotel sabida gudun kar har yanzu wancan na bibiyarsu..... Jannart. Ahankali take sake matse jikinta waje daya, saboda wani irin masifaffen sanyin da takeji, wanda yake kara sawa numfashinta na seizing. D’agowa tayi ta kalli agogon dake sak’ale ajikin bangon d’akin, wanda yake nuna mata k’arfe d’aya na dare. Sake matse jikinta tayi tare da karyar da wuyanta gefe, tana me tunanin yanda zatayi ta kwana acikin falon. Musamman ga yanda numfashinta keyi yanzun, tamkar wanda zai d’auke gaba d’aya, da alama kuma asthma dinta ne Keson tashi. Tana nan ahakane kuma taji ringtone na tashi, acikin aljihun rigarsa dake jikinta, da alama dai wayarsa ya bari acikin aljihun rigar. Jin ringtone din yaki dai nawa Ne kuma, yasa ta sa hannu ta zaro wayartasa tare da ajiyesu akan table. Kwata kwata ta kasa Koda kwanciya saboda, da zaran ta kwanta sai taji kamar numfashin nata zai bar jikinta. After 10mn Zuwa yanzu gaba d’aya ta fara shidewa saboda, yanda numfashin nata ke fita, yana yin sama da kasa, kirjinta kuwa sai duka yakeyi tamkar zai rabe biyu. Acan b’angaren Azeez kuwa yawo yasha sosai, Ganin babu alamar zai sake ganinsu ne kuma, yasa shi hakura da neman nasu ya koma gida. Saidai duk hankalinsa atashe yake. Hakan yasa shi soma kiran Daddynsu amma kwata kwata, wayan Dadyn baya shiga. Duk da cewar yasan yanzun dare ne, amma kwata kwata bazai iya hakura da abunda ya gani yau din ba, Lallai ya zama dole yakira gida ya sanar musu. Samun wayar Daddyn nasu da yayi akashe ne kuma, yasa shi kiran wayan Abba Kabir, cikin sa’a kuwa wayar ya shiga. Bugu biyu kuwa Barrister Kabir din ya d’auki wayar, tare da karawa akan kunnensa. Azeez kuwa jin Abba Kabir ya d’aga wayarne, yasa batare daya jira wani abu ba, cikin tsananin rudani hadi da damuwar dake damunsa yace. “Abba Naga JANNART.” Wani irin bugawa Barrister Kabir yaji zuciyarsa tayi, cikin tsananin tashin hankalin daya shiga yace. “Innalillahi wa’ Ilaihirraju’un Azeez wani irin magana kakeyi ne haka?” “Magana nakeyi akan Jannart Abba, wallahi yau da idanuna naga Jannart a Mascow, Abba Jannart ba bata tayi ba, na ganta da idanuna kuma itama ta ganni, har na rungumeta kuma munyi magana da ita.” Yah Azeez din ya fada Cikin confidence. Abba Kabir din kuwa gumin da suka keto masa ya share, cikin sabon tashin hankalin da yakejin kansa aciki yace. “Azeez ba Jannart bace, ba Jannart ka gani ba Azeez watakila idanunka gizo sukayi maka, amma ba ita bace.” Cike da tsananin mamaki Azeez ya murtsuka idanunsa, saboda Jin abunda Abban nasu ya fad’a, lokaci daya kuma ya girgiza kansa, with full confidence yace. “Abba ba karya nakeyi maka ba, ba kuma gizo idanuna sukeyi minba, Wallahi wallahi Jannart na gani ba wata ba, Abba taya kake tunanin zan kasa gane Jannart aduk inda na ganta, Jannart ce Abba wallahi ita nagani tare da wani saurayi, wani wanda bansan shiba, bana son zuciyata ta zargi Jannart, nasan ba halinta bane bare nayi tunanin ko wani saurayi ta biyo, kuma amma a yanayin dana ganta, batayi kama da irin wanda za’ace an saceta ba, naganta cikin kwanciyar hankali da jin dadi, Abba Ina cikin matuk’ar rud’ani, akan meya kawo Jannart Mascow..” Shiru Barrister Kabir yayi, still kuma gumi ne ke sake keto masa, ya shiga tashin hankali kwarai. Wacce amsa zai bawa Azeez? Shine abunda ke dukan kwakwalwarsa... Acan b’angaren su Jannart din kuwa, duk yanda Rayyern yaso bacci ya daukesa abun yaci tura, domin da zaran ya rufe idanunsa, To hoton Jannart da wannan gayenne keyi masa yawo acikin idanunsa. Doguwar tsuka ya kuma ja alokacin da ya sake jiyo, ringtone din wayarsa akaro na biyar, wanda yake tashi daga can cikin falon. Ahankali ya zuro da k’afafunsa k’asa, saboda baisan wanene mai kiran nasa da wannan lokacin ba, bud’e kofar dakin yayi tare da kutsa kansa cikin falon, Ganin wutan falon akunne ne kuma, yasa da mamaki ya karaso cikin falon. Dai-dai yazo tsakiyar falonne kuma, kunnuwansa suka jiye masa yanda sautin, numfashin Jannart din ke fita, tamkar Wacce zata shid’e, domin da dukkan alama numfashinne ya k’wace mata. Da sauri ya juyo ya kalleta, tare kuma da maida dubansa ga way’ansa Wacce take ta k’ara. Screen din wayar ya kalla, ganin kuma sunan Barrister Kabir ne, ke yawo akan wayar yasa shi sake dawo da kallonsa ga Jannart din, cikin wani irin yanayi yake kallonta. Saidai kuma ganin kiran wayan na shirin katsewa ne, yasa shi daukar wayar tare da karawa akan kunnensa. Daga can b’angaren kuwa Barrister Kabir din, jin Rayyern ya d’aga wayarne yasa cikin tashin hankali yace. “Rayyern wani ya ganku yau?” Yanayin yanda Barrister Kabir din yayi, maganar kamar adan tsorace ne kuma yasa Rayyern din gyara tsayuwarsa. “Eh wani ya ganmu wani wanda bansan ko waye ba, ita kuma harda rungumeshi tayi, bansan dalilin ta nayin hakan ba.” Rayyern din ya fad’a yana me kura mata idanu, fuskarsa kuwa ahad’e take, daga jin yanayin muryarsa kuma kasan cewa, ransa amatukar bace yake har yanzu. Abba Kabir kuwa jin abunda Rayyern din ya fad’a ne, yasa shi dan yin shiru, kana kuma asanyaye yace. “Azeez ne Tabbas Azeez da gaske yake yaga Jannart, nasan Kai baka sanshi ba amma ita ta sanshi, saboda yayanta ne d’an Alhaji Idi Sale Dakata ne.” Fuska Rayyern din ya dan ya mutsa, still cikin rashin sakewa yace. “Oh haka ta fad’a but I don’t trust her, cause naga tayi hugging nasa.” Haka nan yaji yana ta maimaita gayawa Barrister Kabir yaga ta ruggumeshi like yana kai kararta ne garesa. Ajiyar zuciya Barrister Kabir ya sauke, fahimtar wani abu dake sukar zuciyar Rayyern din da yayi ne kuma yasa shi, Dan tausasa murya kana asanyaye gane azabebben kishine ke cinsa yace. “I’m sorry Rayyern yayanta ne da gaske kamar yanda ta fada ma, yanzu Ina Jannart din take.” Kalonsa ya maida ga Jannart din, cikin kuma haushin ta da yakeji yace. “Gatanan wai fushi takeyi dani dan na hanata ruggumeshi sai wani numfashi takeyi sama-sama.” Ya fad’i maganan in don’t care manner. Abba Kabir kuwa jin hakanne yasa, cikin tashin hankali yace. “What Rayyern numfashi sama-sama kuma? Please check her tana da problem fa.” Abba Kabir din ya fadi haka cikin gaggawa. Wanda jin hakanne kuma yasa Rayyern kashe wayan, da sauri ya k’arasa kanta, saboda ganin yanda take ta mimmik’ewa. “Ke.” Ya fad’a yana me d’an zungurinta da k’afansa. Ko kallonsa baiga tayi ba balle yasaka ran zata amsa masa, saidai har yanzu numfashin nata bai daina k’wacewa ba. Ganin hakanne kuma yasa shi d’an rank’wafowa kanta, idanunsa ya d’an kura mata Ganin abun nata like serious ne ya sashi cewa. “Hey what’s wrong with you Janna?” Kanta ta d’an soma girgizawa, Ahankali kuma Cikin sheshshekan numfashi ta kamo hannunsa wanda ya dafe saman kujera dashi. D’aura hannun nasa tayi akan chest dinta, cikin wani irin yanayin dake nuna galabaitar ta, murya na rawa tace. “Pl...Please Na... Naan zan mutu numfashina, ka taimakeni Naan mutuwa zanyi, numfashina zaibar jikina, help....... help......me”. Ta karasa maganan cikin shakewar murya, lokaci daya kuma Idanunta suka soma juyewa. Idanunsa ya zuba mata cike da mamaki, hadi da kuma tashin hankali yake kallonta. Murya na dan rawa yace. “Janna open your eyes and tell me what’s wrong? Tell me Janna meyeke damunki fad’amin kinji faɗa wa Naan ɗinki?.” Yayi maganan yana me daura hannunsa akan wuyanta. Jannart kuwa duk ta fara ficewa a hayyacinta, Yayinda hawaye ke bin gefen fuskarta yana kwarara, tanason gaya masa cewar Asthma dinta ne ya tashi, amma ta kasa saboda numfashinta dake seizing. “Naaaaaannnnnnnnn Numfashinaaaaaaaaaa.....” Da k’yar ta fadi hakan afusge, lokaci daya kuma numfashin nata yayi low, take kuma Idanunta suka lumshe. Cikin hanzari mamaki, tsoro, rawan jiki, da kuma tashin hankali Rayyern din yasanya duka hannayensa ya kama kafad’unta, hankalinsa amatukar tashe yace. “Janna! Jaannaa!! please open your eyes, Janna are you okay? Janna weckup please..” Ya kare maganan yana me jijjigata, hankalinsa atashe Ganin bata ko motsa bane, kuma yasa shi d’aukarta tare da rungumota jikinsa. Tamkar wata Y’ar tsana haka ya d’auketa, Cikin hanzari kasancewar kuma key din motarsa yana cikin falonne, yasa yana dauka baijirayi komai ba, kaitsaye ya nufi hanyar fita daga falon. Koda ya fito gudu ya fara Yayinda Jannart din ke cikin jikinsa, kasancewar kuma Acan sama d’akin nasu yake ne, shiyasa dole saiyayi tafiya mai nisa kafun ya sauko. Hakan kuwa shiyasa duk inda yazo wucewa sai ankalleshi, Yayinda ma’akaitan hotel din ke tambayansa ko lafiya. “She’s patient.” Shine kawai abunda yake fad’a musu. Ahaka har ya sauko kasa, inda yayi parking motarsa. Ak’agauce yayi bud’e murfin motar ya shiga, agefensa ya kwantar da ita. Tare da yiwa motar key a 360 ya ja motar yayi gaba. Gudu yake sosai akan titin kasancewar kuma, dare yayi sosai shiasa babu yawan ababen hawa akan titin. Wannan dalilin yasa cikin mintuna kad’an ya iso harabar babban asibitin, wanda ya kasance shine mafi kusa dasu. Yana zuwa kuwa ko gama dai-dai-ta parking din motar baiyi ba, ya fito tare da ita ajikinsa. Kaitsaye ya nufi cikin asibitin. Ganinsa da Doctors sukayi ne kuma, yasa kaitsaye suka kawo gadon marassa lafiya, aka d’aura Jannart din akai. Kaitsaye aka wuce da ita emergency, dan bata taimakon gaggawa, kasancewar tuni numfashinta yayi nasa gun. Dole kuma sai an saka mata oxygen. Kasancewar kuma Hospital din na d’aya daga cikin, inviglators din da suke koyar dasu abubuwa ne kuma musulmine, yasa aka yiwa Jannart din tarba mai kyau. Domin Koda aka tashi shigar da ita Emergency din, tare da Rayyern aka shiga. Gaba d’aya ya kasa ta b’uka komai, saidai idanu daya zubawa kan fuskarta, wanda aka sakawa Oxygen. Yayinda sauran Doctors din kuwa, suka shiga checking dinta, saboda akwai hanyoyin da zasubi wajen Ganin hakikanin abunda ke damunta. Shikuwa Rayyern Ganin hakanne yasa shi zaro wayarsa, tare da fita daga Emergency din. Numbern Dr. Sulaiman ya kira saidai kwata kwata baya shiga. Hakanne kuma yasa shi kiran layin Ramadan. Cikin sa’a bugu biyu kuwa Ramadan din ya d’auki wayar. “Ramadan.” Rayyern ya kira sunansa cikin yanayin damuwa, batare daya bari Ramadan din yace wani abu ba kuma yace. “Please Ramadan Jannart bata da lafiya, kwanaki da aka kawota Hospital namu meyake damunta?” Yayi mgnar cikin ruɗu sabida bai san tanada matsalar numfashi ba. “Subahanallah Hamma Rayyern meyake damunta yanzun? Ina take yanzu?” Ramadan din ya fada cikin tashin hankali. “Stop Ramadan ka amsamin tambayata.” Rayyern din ya fada cikin zakuwa. “I’m sorry Hamma Rayyern bani na kula da issues din nata ba, Dr. Sulaiman ne, kuma bansan meye problem din nata ba, but ka tambayi Dr. Sulaiman?” “Way’ansa akashe Ramadan are you in Hospital?” “Yeah.” Ramadan din ya bada amsa, saboda dama yana Cikin Hospital din, kasancewar yau din night duty ne dashi. Ajiyar zuciya Rayyern ya sauke, tare kuma da gyara tsayuwarsa cikin gaggawa yace. “Okay kayi checking folder dinta, date folder 24/2/2020 please Ramadan hurry up.” “Okay I will.” Ramadan din ya fada tare da kashe wayan. Kaitsaye kuma ya tashi ya nufi inda suke ajiyan folders dinsu. Rayyern kuma tsayuwa yayi tare da zubaw fuskar Jannart din idanu, kasancewar daga inda yake tsaye din yana iya hango fuskarta ta jikin wani glass. Jin wayarsa na kara ne kuma yasa shi, saurin dagawa tare da kara wayar akan kunnensa. Ramadan kuwa jin Rayyern din ya d’aga ne, yasa shi cewa. “Hamma Rayyern banga foldern Jannart ba fa, babu nata kwata kwata saidai ga wani nan, da nagani amma sunan da aka rubutu, shine Jannart Abdulkarim Sale Dakata.” “What Abdulkarim Sale Dakata!!” Rayyern din ya fad’a cikin mamaki, da kuma wani irin tunani da yaji ya tsaya masa Acikin zuciyarsa. Saidai kuma ganin babu lokaci ne yasa, shi cewa. “Meye problem din mai folder din? Sannan shekarunta nawa?”. “22. Asthma.” Ramadan ya fad’a yana me jujjuya folder din, dake hannunsa. Rayyern kuwa jin hakanne yasa shi, kashe wayan tare da juyawa ya nufi cikin emergency room din. Koda ya shiga kuwa ya samu har sun Gano matsalarta, Cikin ikon Allah kuma har sun shawo kan matsalar nata. Domin numfashinta ya dai-dai-ta sun kuma yi mata duk wani abu daya dace. Saidai har yanzu basu cire mata oxygen dinba. Ahaka aka kaita har zuwa dakin hutu. Agefenta ya zauna tare da zuba mata ido, A hankali ya lumshe idanunsa tare dasa hannunsa bisa hannunta dake gefensa, Wani irin sassayan numfashi ya fesar lokacin daya haɗe tafin hannunnsu wuri ɗaya. dai-dai lokacin ne kuma wayarsa ta soma kara, alaman shigowar kira. Kallon screen din wayar yayi, Ganin kuma sunan Barrister Kabir ne ke yawo akan wayar, yasa shi d’aga kiran. Yana karawa akan kunnensa Daga can b’angaren Barrister Kabir yace. “Rayyern ya Jannart din, fatan tana lafiya?” Shiru Rayyern din ya d’anyi, kamar bazai amsa ba can kuma, cikin dakiya yace. “Barrister Waye Abdulkarim Sale Dakata?....! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* Wata iriyar bugawa zuciyar Barrister Kabir tayi, wanda har saida Rayyern din yaji sautin kakkarfar Ajiyar zuciyan daya sauk’e. Ahankali kuma Cikin sanyi dason b’oye babbar damuwarsa yace. “Barrister Abdulkarim Saleh Dakata yayana ne, sannan kuma k’anin Alhaji Idi Saleh Dakata ne, mu ukun duka acikin mahaifiya d’aya muka fito, haka ma kuma babanmu d’aya, amma Dr. Rayyern me yasa kayi min wannan tambayar?” Barrister Kabir din ya tambaya, cike kuma dason jin amsar abunda ya tambayan. Rayyern kuwa jin abunda Barrister Kabir din ya fad’a ne, yasa shi juyawa ahankali ya sauk’e idanunsa akan Jannart dake kwance, Wacce take shak’an numfashi ta Oxygen. Yanayin yanda take kwance flat ne kuma yasa, Idan ba mutum ya kula da cewar tana shak’an numfashi ta oxygen ba, to direct zakayi tunanin matacciya ce, Dan babu wani abu na jikinta dake motsawa sai zuciyarta. Murza tafin hannunta dake cikin nasa yayi tare, da ɗan ɗago hannun nata sama ya manna shi kan tattausan sajensa. Ahankali kuma ya janye kallonsa daga gareta, tare da rumtse idanunsa, cikin dakiya ya gyara tsayuwarsa kana yace. “I’m sorry to say Barrister ba dangartakar ku dashi nakeson sani ba, inason sanin matsayinsa da kuma alak’arsa da Matata Jannart ne?.” Wani irin dogon numfashi hadi da ajiyar zuciya, Barrister Kabir ya sauke, lokaci daya kuma duk idanunsa suka ciko da hawaye dan abubuwa biyu da suka zo masa lokacin daya kalmar matata da Rayyern ya kira Jannart da ita shine karsashinsa, son jin alak’anta da Barrister Abdulkareem Saleh Dakata kuwa shine mafi rinjayen rauninsa a rayuwar duniya, haka kuma damuwa mai tarin yawa ta bayyana akan fuskarsa, domin tambayar da Rayyern din yayi masa, ya tono masa wani rauni da kuma mikin dake kwance a zuciyarsa. Asanyaye kuma cikin son kawar da maganan yace. “Rayyern mubar wannan maganan, yanzu ka fad’amin wanni hali Jannart take ciki?” Ya k’are maganan cikin raunin muryar da tasa, zuciyar Rayyern karaya, saboda ayanda yaji ak’asan muryar Barrister Kabir din, tsananin damuwa ne da kuma wani abu mai kama da fargaba. Idanunsa dake alumshe ya d’an bud’e, kana cikin yin k’asa da murya yace. “Zataji sauki da yardar Allah, saboda na kawota hospital dan yanzu haka ma oxygen ne ahancinta.” Still ajiyar zuciya mai karfi Barrister Kabir din ya sauke, cikin tarin yanayin damuwa kuma yace. “Allah Ya bata lafiya, kayi hakuri Rayyern Dan Allah ka kulamin da amanata, Jannart tana da buk’atar kulawarka ako da yaushe, Jannart marainiyace kada ka manta kuma duk wanda ya kula da maraya , Allah zai kula dashi sannan zaiyi masa Garkuwa aranar tashin Alk’iyama, Dan Allah Rayyern ka kula sosai, saboda tana da cronic asthma, nasan baka san da hakan ba, amma dole saika kiyaye wajen rabata ta'ammali da abu mai sanyi.” Idanu Rayyern din ya kuma alumshewa kana ahankali, kuma cikin sanyi yace. “Insha Allah zan kula da hakan, soon kuma zata samu sauki.” “Allah yasa haka Rayyern, sannan kayi hakuri da ganinku da Azeez yayi, ya kuma tashi hankalinsa akanku ne, saboda yana d’aya daga cikin mutanen da suke kamar kashin bayan farin cikin Jannart, yana nuna tsananin kulawarsa agareta, shiyasa itama Jannart din da ta gansa, ta kasa hakuri har saida taje garesa.” Kai Rayyern din ya dan jinjina, batare kuma daya sake cewa komai ba, ya maida idanunsa ya lumshe. Barrister Kabir kuwa ci gaba da cewa yayi. “Tabbas plan dinmu yaso lalacewa saboda ganinku da Azeez din yayi, amma Allah ya rufa mana asiri, saboda Koda Azeez ya kira wayan Alhaji Idi Sale Dakata, dan sanar dashi cewar yaga Jannart, wayar bata shigaba Wannan dalilin ne kuma, yasa Azeez din ya kirani, sanin bani da wata hujja ta karya da zan iya fad’a masa, Wacce zai gamsu da ita ne kuma, yasa na sanardashi gaskiya da kuma hakikanin abunda ke faruwa, saidai na fad’a masa cewar akan matsalar dake tsakaninta da Junaid ne yasa aka b’oyeta.” Ajiyar zuciya Rayyern din yayi, tare da fesar da wani iska daga bakinsa. Cikin kuma d’an yanayin rashin gamsuwa yace. “Amma kana ga fad’a masa hakan bazai zamo matsala, ko sanadin rugujewar komai ba?” “Bazai zama ba Rayyern, nasan Azeez nasan waye shi bazai tab’a fallasa abunda na fad’a masa ba, duk da na b’oye masa wasu abubuwan, amma nasan shikansa bayason irin cutarwar, da d’an uwansa Junaid ke nunawa ga k’anwar tasu, saboda haka karka damu Azeez zai iyayin komai dan bawa Jannart kariya, musamman ayanzu dana gargad’esa da kar ya fad’awa kowa, ya kuma yi min alk’awarin cewa bazai tab’a fad’ad’in ba zuwa gaba kuma zan sanar dashi dukkan abinda bai saniba.” Again numfashi Rayyern din ya fesar, cikin kuma maida kallonsa ga Jannart din dake kwance yace. “Shikenan ba damuwa.” Shima Barrister Kabir din Ajiyar zuciya ya sauke kana anutse, cikin maida hawayen dake kwance acikin idanunsa yace. “Rayyern akwai lokacin da zaka san waye Abdulkarim Saleh Dakata da alak’arsa da matarka, saidai kuma ba yanzu ba, amma kamar yanda Kaga Azeez haka shima yake, domin duk wani suffa da kamanninsa Azez ne ya d’auka, domin sometimes Idan Jannart tana tambaya na, akan kamannin Baffan nata Abdulkarim Saleh Dakata, saboda bata sanshi ba nakan ce, ta kalli Azeez domin idan taga Azeez kamar photo copy d’insa ta gani, saboda tsananin kamar da sukeyi....” Ya k’are maganan cikin wata irin muryar, dake bayyana alaman kuka, wanda hakanne kuma yasa shi, tsagaitawa da maganan. Rayyern kuwa jin hakanne yasa shi, d’anyin shiru acikin zuciyarsa yana me mamakin abunda, zaisa Barrister Kabir din awannan yanayin, Lallai Tabbas yasan cewa akwai wani abu, da Barrister Kabir din yake b’oyewa, more especially yanzu da yayi masa tambaya, akan Abdulkarim Saleh Dakata, meyene To wannan abun? Itace tambayar da bashi da amsarta. Ganin shirun yayi yawa ne kuma yasa shi cewa. “Allah ya jik’ansa da rahama, yasa can yafi masa nan.” “Ameen summa Ameen nagode matuk’a Rayyern.” Barrister Kabir din ya fad’a cikin wani sabon sheshshek’an daya zo masa, Jin da yayi kuka mai sauti na shirin k’wace masa ne kuma, yasa shi ajiye wayan batare kuma daya katse kiran ba. Araunace ya kifa kansa akan pillown dake hannunsa, cikin tarin damuwa da kuma ciwon da yakeji aransa, ya saki kuka mai tsuma zuciya. Dai-dai lokacin kuma Aunty Dijat dake tsaka da bacci ta farka, tare da bud’e Idanunta arazane, saboda sautin kukan mijin nata da taji. Ganinsa da tayi azaune yana kukanne kuma, yasa ta matsowa inda yake tare dasa hannunta ta dafa shoulder d’insa. Tabbas tasan abunda yakesa mijinta kuka, alokuta daban daban, musamman ma dai Idan tagansa a irin wannan yanayin. Araunace kuma cikin sanyin da jikinta yayi tace. “Abban Hafeez.” Jin muryar matar tasa acikin kunnuwansa ne, yasa shi dagowa ya kalleta lokaci daya kuma, ya maida kansa ya d’ora acinyarta. Cikin muryarsa dake fitar da Amon kuka yace. “Dijat zanyi rashi biyu asanadin rashi d’aya, nayi rashi d’aya acikin shekaru 22 da suka wuce, sannan kuma sanadin wancan rashin, zan sakeyin wani rashin anan kusa, Dijat Ina kukane saboda inason y’an uwana, banason rasa su, amma ya zanyi Dijat nasani dole zamu rabu, k’addara da jarrabawar Ubangiji zata rabamu, inajin nauyin wannan abun azuciyata kullum.” Ajiyar zuciya Aunty Dijat din ta sauke, cikin kuma so da tausayin mijinta tace. “Kayi hakuri Barrister Tabbas kowacce rayuwa da irin k’addararta, amma Insha Allah babu wanda zaka sake rasawa.” “Dole zan rasa Dijat nina sani lallai dole zan rasa, rashin da nayi shekaru 22 da suka wuce, shi zaisa na sakeyin wani rashin ayanzu. Maraicin Jannart nake dubawa Dijat, Maraicin Jannart maraicine da yake cike da abubuwa masu tarin yawa, haka kuma maraicine da yake buk’atar tausayawa da jin k’ai, Ina matuk’ar tausayin Jannart....” Ya kare maganan still cikin kuka, wanda hakan yasa Aunty Dijat soma shafa bayansa ahankali, kuma cikin lallashi take tausasa sa. Rayyern kuwa dake Jin duk wani abu dake faruwa acikin wayar, idanunsa ya rumtse da k’arfi, saboda wani irin masifaffen raunin da yaji ya lullub’esa haka nan yaji wani irin tausayin Jannart da Barrister Kabir keta nanata maraicinta. Tabbas bazai iya jurewa jin abubuwan da suke fad’ad’in ba, wanda hakanne kuma ya sashi zare wayar daga kunnensa, tare da katse k’iran gaba d’aya. Ahankali kuma cikin dogon tunanin daya fad’a, ya juyawa tare da zubawa Jannart din dake kwance idanu hannunta ya manna kan bakinsa tare da liƙa mata wani sassayan kiss. Filla filla kuma haka yakejin maganganun Barrister Kabir na dawowa kunnuwansa. Babu kuma abunda yafi tsaya masa arai, kamar Maraicin Jannart din, da yaji Barrister Kabir din nata ambata. Asanyaye cikin kuma tsananin tausayinta da yaji ya dirar masa azuciya, ya ronk’ofo jikin. Lallausan tafin hannunsa ya d’aura akan goshinta, wanda yaga yana ta tsatstsafo da gumi, ahankali ya share mata gumin, tare kuma dasa Y’ar yatsarsa ya gyara mata, dogon gashinta wanda ya d’an rufe mata gefen fuskar ta. Still kuma duk abunda yakeyi din idanunsa, nakan kyakkyawar fuskarta wacce tayi fayau, ga kuma zara zaran gashin Idanunta wanda suka baje, suka kuma k’arawa fuskarta ta kyau. Akaron farko yakejin wani irin matsanancin tausayi, da rauninta na ratsa cikin zuciyarsa. “Maraicin Jannart nake dubawa, Maraicin Jannart yana matuk’ar buk’atar kulawa, da kuma tausayawa.” Way’an nan kalaman sukeyi masa yawo acikin k’wak’walwa, wanda har saida hakan yasa shi jin wani nauyi azuciyarsa. Wannan dalilin yasa asanyaye ya d’an sukuyo da kansa gareta, wanda hakan yasa numfashinsa soma sauk’a akan kyakkyawar fuskarta. Ahankali kuma cikin tausasa murya yace. “Allah ya baki lafiya My Janna.” ya kare maganan nasa da tausayawa. Ahankali kuma ya jawo kujera ya zauna akusa da ita, cikin dan yanayin sanyi ya kamo hannunta na dama ya rik’e acikin nasa. Wanda hakan yasa tafukan hannayensu had’ewa awaje d’aya. Wani irin d’umin dad’in da yaji ne kuma yasa shi, kwantar da kansa agefenta, tare kuma da d’aukan hannun nata, ya d’aura ak’asan hab’arsa. Idanunsa ya lumshe anutse kuma yake shak’an, daddad’an k’amshin turaren dake tashi ajikinta. Almost 5mn suna nan ahaka, Yayinda Jannart din keta baccinta cikin nutsuwa. Shikuwa Rayyern ahankali yake d’an yawo da bayan hannun nata akan fuskarsa, har dai ya gangaro zuwa kan lallausan sajensa. Idanunsa ya kuma lumshewa adai-dai lokacin, da ya kawo hannun nata saitin bakinsa, ba tare da zato ko tsammani ba kuma, saiji yayi ya d’aura mata sassayan kiss akan bayan hannun nata a karo na biyu. Jin abunda yayi dinne kuma yasa shi sake lumshe idanunsa, ahankali ya janye hannun nata zuwa kan hab’arsa. Itakam Jannart duk batasan ma meya keyi ba, saboda baccinta kawai takeyi. To shima Rayyern din dai ahaka bacci ya d’aukesa, yana rungume da hannunta, yayinda kansa kuwa ke manne ajikin gadon nata. Bacci sukeyi sosai saboda dama tuni dare ya raba, musamman ita Jannart wanda akayiwa allurar bacci, saboda ta sanadiyar baccinne numfashi da kuma bugun zuciyarta zasu dai-dai-ta. *5:00am.* Ahankali take d’an motsa jikinta, wanda takejin yayi mata nauyi sosai, cikin sanyi da kuma kalasar dake damunta, ta bud’e Idanunta wanda sukafi kama dana y’an maye. Da sauri tasa hannu ta dafe saman marar ta, da takejin ya cika saboda tsananin fitsarin da takeji, wanda kuma shine ya tasheta daga baccin da takeyi. Ahankali ta d’an juya Idanunta gefe, inda ta sauke ganinta akansa. Bacci yakeyi atsanake still kuma hannunta na cikin nasa, wanda ya rik’e gam tare da d’aura kansa akai. Idanu ta d’an zuba mishi hade dajan dogon numfashi, saboda har yanzu akwai oxygen akan hancin ta, saidai tuni numfashinta ya dai-dai-ta. Ahankali tasa d’ayan hannunta ta tab’a oxygen din, cikin kuma wani irin yanayin dake nuna bata wani hayyacinta sosai, saboda alluran baccin da bai gama saketa ba. “Naaaaaannnnn!!!” Ta kira sunansa cikin sassayan murya, tare dajan dogon numfashi. Still kuma Idanunta na ci gaba da rufewa, kamar wata y’ar maye. “Naaaannn!!!” Ta sake kiran sunansa asanyaye. Rayyern kuwa acan cikin baccin nasa, ya d’anji sautin muryarta sama sama, hakan kuwa shi yasa ya bud’e idanunsa. Ganin idanunsa abud’e ne kuma, cikin yanayin mayen baccin da baigama sake shiba yace. “Janna, kin tashi ya jikin naki?” Idanunta dake bud’ewa da rufewa ta d’an juya, kana asakalce cikin kuma yanayin marassa lafiya tace. “Da sauki, please Naan kacire min wannan abun numfashina ya dai-dai-ta.” Tayi maganan tana me nuna oxygen din. Shikuwa Rayyern jin hakanne yasa shi, d’an rank’wafowa kanta tare dasa hannusa ya dafa saman kirjinta atsanake yaji numfashin nata na tafiya. Wanda hakanne kuma yasa shi gangaro da hannun nasa, saman mak’oshinta saboda yanason yaji bugun zuciyarta. Akokarinsa nayin hakanne kuma, lalausan tafin hannunsa ya sauk’a asaman breast dinta, batare daya sani ba. Wani irin masifeffen abu yaji yana bin dukkan jijiyoyin jikinsa, wanda haka yasa ya D’an d’ago da sauri ya kalleta, kana cikin tausasa murya dason shagwab’ata yace da narkewa da shima yayi yace. “Bugun zuciyarki bai gama dai-dai-ta ba Janna, ki d’anyi hakuri kinji.” Kai ta d’an jinjina masa kana cikin kasala ta zare oxygen din akan hancinta, ashagwab’e kuma tace. “Naan zanyi fitsari.” “To.” Ya fad’a tare da k’arasa zare mata oxygen din, dai dai ta yunk’ura zata tashi ne kuma, Rayyern din ya saka hannayensa duka ya tallafota,tare da zaunar da ita akan gadon. Saidai kuma yana zaunar da ita, yaga ta tafi luuuuu zata kwanta, alamun tana cikin magagin bacci. Da sauri ya tallafota ta fad’a jikinsa, idanu ya d’an zuba mata ganin yanda jikinta ke rawa ne kuma, yasa shi rungumeta tsam ajikinta. Pat-pat haka zuciyarshi take harbawa. “Yah salam”. Ya faɗi a cikin zuciyarsa domin yaune karo na forko da yayi mata irin wannan ruggumar murya a narke can ƙasan maƙoshinsa. “Janna.” Ya kira sunanta cikin dan tausasa murya. Jannart kuwa jinta ajikinsa ne yasa ta sake narkewa, tare da lumshe Idanunta. Cike da sabon shagwab’a tace. “Naan zanyi fitsari.” “To muje na kaiki toilet tunda naga kaman baccin bai gama sakeki ba.” D’an k’aramin bakinta ta turo gaba, tare da cewa. “A'a zan iya zuwa da kaina.” “Bazaki iya zuwaba Janna muje na kaiki.” Ya fad’a cikin serious, tare da kamo hannunta ta sauko daga kan gadon. Bisa jagorancinsa kuma suka nufi toilet din dake cikin dakin. Shiya bud’e mata k’ofar toilet din ta shiga, har ta saka k’afarta acikin toilet din kuma saita dakata, tare da juyowa ta kalleshi da maraitattun idanunta. Gane abunda take nufi ne kuma yasa shi, d’auke kansa gefe tare da cewa. “To kiyi fitsarin mana.” Bakinta ta d’an turo gaba, cike da salon shagwab’a tace. “a’a nidai ka fita.” Idanunsa ya d’an jujjuya saboda Jin abunda ta fad’a, Ahankali kuma yace. “Ok ashe abun babu dadi kenan.” Da sauri tayi k’asa da kanta, saboda gane abunda yake nufi. Shikuwa Rayyern kansa kawai ya girgiza, batare kuma daya sake cewa komai ba, ya juya tare da sakar mata kofar ya fice daga cikin toilet din. Ganin hakan da tayi ne kuma yasa ta, tsugunnawa tayi fitsarin, Koda ta gama alwala tayi, saboda tasan zuwa yanzu lokacin sallan asuba yayi. Bayan ta idar da alwalanne kuma, ta Mike asanyaye ta murda handle din kofar ta fito. Tana fitowa dinne kuma sukayi karo dashi, saboda dama bai bar jikin kofar ba. Da sauri tayi baya baya kaman zata fad’i, Ganin hakanne kuma yasa Rayyern din rik’ota, tare da jawota ya zaunar da ita akan gadon. Idanunsa ya dan zuba mata, Ganin hakanne kuma yasa ta lumshe nata idanun, tare da bud’e bakinta ahankali tace. “Naan Zanyi sallah.” Dan karamin bakin nata dake matsowa ahankali ya kalla, Cikin kulawa yace. “Janna anan babu sallaya, kuma kinga ko hijab babu, amma kijira bari na duba Dr. Imran tunda shi Musulmi ne, nasan baza’a rasa sallaya ba, amma samun hijab kam zaiyi wuya.” Kai ta d’an langwab’ar kana ahankali tace. “To ai mayafina ma zaiyi sallah idan na nad’ashi ya rufe duk gashina, kuma kayana baya nuna jiki.” Yanayin yanda ta k’are maganan tana lumshe Idanunta ne, kuma yasa shi jinjina kai. Saidai batare daya sake cewa komai ba, ya shige cikin toilet din dake cikin dakin. Al'wala ya dauro, bayan ya fito daga toilet dinne kuma, ya dan kalleta tare da cewa. “Bari naje nayi sallah, Idan na dawo sai kiyi naki sallan.” Kai ta jinjina masa tare da maida jikinta ta kwanta, akan gado shikuwa Rayyern ficewa daga cikin dakin yayi. Kaitsaye kuma Dan madaidaicin masallacin dake cikin Hospital din ya nufa. Koda yaje ya samu har an idar da sallah, hakan yasa shi kad’ai yayi nasa sallan. Bayan ya idar da sallan ne kuma, direct ya wuce office din Dr. Imran. Yana isa bakin office din kuwa, suka hadu da Dr. Imran din. Cikin mutum tawa sukayi musabaha, kana fuska asake Dr. Imran din yace. “Ya jikin Madam din, yanzu nake rayawa araina cewar zanje na duba ta.” Murmushi Rayyern din yayi, tare da cewa. “Alhamdulillah jikinta yayi sauki sosai, yanzu ma ta tashi wai tanason tayi sallah ne.” Murmushin Jin dadi Dr. Imran din yayi, kana cikin farinciki yace. “Masha Allah ai indai ma numfashinta ya dai-dai-ta, to zaku iya tafiya gida babu wani matsala, yanzu muje na duba jikin nata mugani.” “To.” Dr. Rayyern din yace tare da juyawa, suka nufi dakin da Jannart din take. Suna shiga kuwa suka sameta akwance, saidai kuma ganinsu da tayi ne yasa ta tashi zaune. “Mrs Rayyern sannu ya jikin naki?” Dr. Imran ya fad’a yana me kokarin, d’auke oxygen din dake kan gadon. Jannart kuwa jin sunan da ya kira ta dashi ne, yasa tayi kasa da kanta Ahankali kuma cikin sanyi tace. “Da sauki sosai.” “Masha Allah haka akeso ai, Allah ya kara afuwa, yanzu babu wani abu dake yi miki ciwo kenan?” Kanta ta gyad’a alaman “Eh” Hakanne kuwa yasa Dr. Imran juyowa ya kalli Rayyern. “Doctor zaka iya daukanta ku tafi gida babu matsala, saidai kaman yanda kasanine mai asthma dole sai anayi ana kiyayewa, sannan ka tafi da way’annan alluran guda 5 kullum, guda d’add’aya zaka na yi mata.” Kai Dr Rayyern din ya jinjina tare da karb’an alluran, ya rik’e. Jannart kuwa jin ance allurai za’ana yi mata ne, yasa ta juyo ta kalleshi, araunace da kuma yanayin tsoro tace. “Naan allurai za’ana min kuma”. Ido ya d’an zuba mata tare da gyaɗa mata kai. Cikin yanayin sanyi tace. “Abba na ya hana amin allura kawai abani magani.” Idanunsa ya d’an zuba mata Ganin kuma da gaske batason alluranne, yasa shi gyara tsayuwarsa tare da cewa. “Janna dole ai miki alluran sune zasu taimaka miki ai wajen samun sauki, ko bakyason ki rabu da asthma dinne?” Still rau-rau tayi da idanu, tare da soma kunkuni acikin zuciyarta, saboda harga Allah ita batason allura dama a dole Dr Lukman keyi mata data samu Abbanta ya hana kuma ta huta. Dr. Imran kuwa ganin suna magana da wani, yaren da baisani bane yasa shi, sakin murmushi tare da mikawa Rayyern din takardar sallama. Rayyern kuwa bayan ya karb’i takardar, hannun Jannart din ya kamo. Cikin yin k’asa da murya yace. “Muje ko.” Babu musu kuwa ta kama hannun nasa, saboda har yanzu jikinta babu kwari, sannan kuma idanunta basu daina rufewa ba saboda bacci. Ahaka dai suka fito daga cikin Hospital din. Inda Dr. Imran ya rakosu har bakin mota. Saida yaga tashin motarsu kuma, kafun ya koma cikin asibitin nasa. Su kuwa su Rayyern Koda suka dau hanya, shagwab’a sosai Jannart din take tayi, tare kuma da wasu irin sambatu wanda shi baisan ma na meye ba. Saidai duk abunda takeyi yana kallonta, ta gefen idanunsa, yanayin yanda take abubuwan nata ne kuma, yasa shi fahimtar cewa har yanzu alluran da akayi mata dinne bai gama sake ta ba, shine kuma ke sawa tana sambatu, kasancewar bata samu isashshen bacci ba. Kaitsaye gida suka nufa, suna zuwa kuwa ya yi parking motar, tare da fitowa ya zagayo b’angaren Jannart din ya fito da ita. Yana rike da hannunta haka suka nufi cikin gidan. Koda suka kawo bakin kofar falon, hannunsa ya d’aura akan security door din, tare da danna wasu numbers, almost 4 minute glass din ya nuna masa reguest. Ganin yadda take layine, yasashi gyara tsayuwar sa tare da manna bayanta da k’irjinsa kana ya d’an zuro kanshi ta kan habarta na dama. Hannunta ya kamo ahankali ya daura akan glass din, take kuwa duk na’urorin wajen suka amsa, inda sunanta ya bayyana b’aro b’aro ajikin d’an na’urar. Idanunta ta d’an zaro tana Kallon abun. Dai-dai lokacin kuma na’urar ta rubuta, Accepted. Zare hannunta daga kan na’urar yayi, Ahankali kuma yace. “Sake d’aura hannunki.” “To.” Tace tare da d’aura hannun nata, take kuwa saiga kofar ta bud’e. Kallonsa tayi da mamaki, shikuwa Rayyern gefenta ya rab’a tare da wucewa Cikin falon. Ganin hakanne kuma yasa itama ta rufa masa baya. Koda suka shiga falon zama tayi akan kujera, Yayinda shi kuwa ya wuce bedroom dinta, ya d’auko mata hijab da sallaya. Koda ya dawo anan cikin falon ya shumfud’a mata sallayan, tare kuma da mika mata Hijab din. Kana ya koma gefe ya zauna, itakuwa Jannart ganin hakanne yasa, Ahankali ta tashi tsaye, tare dasa hijab din ta tada sallah. Shikuwa Rayyern wayarsa ya d’auka, yayi musu ordern abinci. Bayan ya gama order ne kuma ya ajiye wayar, tare da maida kansa ya jingina da jikin kujera, Ahankali yake Kallon fararen tafin k’afarta, kasancewar tana zaman tahiya ne. Jannart kuwa tana gama tahiyan ta sallame sallan, tare da jingina ta kwanta akan sallayan. Ahankali kuma ta lullub’e duk jikinta, da hijab din nata, tare da maida Idanunta ta lumshe. “Ya jikin naki?” Ya tambaya yana me Kallon kyakkyawar fuskarta. “Da sauki.” Ta amsa masa batare da ta bud’e Idanunta ba. Saboda wani irin bacci takeji yana fusgarta. Dai-dai lokacin kuma aka soma knocking kofar falon, Ahankali ya mike tare da k’arasawa ya bud’e kofar falon. Kamar yanda ya tsammata kuwa abincin da yayi order ne ya iso, bayan ya k’arbi abincinne kuma ya dawo falon. Akasalance ta Dan bude Idanunta ta kalleshi, cikin sanyi da kuma kasala tace. “Naan zanyi bacci.” D’an rank’wafowa Kanta yayi ahankali, kuma cikin tausasa murya yace. “Okay amma tashi kici abinci, Idan nayi miki allura saiki kwanta kinji...” Bakinta ta turo gaba, tare da Dan yi masa kallon wannan mugunta zaimin mai kama da shagwab’a tace. “Allura da sanyin safiyan nan, Naan kayi haƙuri dan Allah sai anjima bayana ma ciwo yake.” Ta kare maganan tana me daura hannunta, akan hips dinta. Rayyern kuwa Ganin hakanne yasa wani, irin sihirtaccen Murmushi kwace masa, ahankali kuma ya zauna akusa da ita. “Don’t worry alluran ai ba abaya akeyinta ba, a hannune malama.” Ya fad’i hakan yana me danne dariyar dake ransa, tare kuma da soma bud’e ledodin restaurant din dake hannunsa. Jannart kuwa jin hakanne yasa ta tashi ta zauna, cikin sigar shagwab’a tace. “Ayyah Naan ni hannun nawa ma ai ciwo yake, duk karkarwa ma yake bazai iya tsayuwa waje daya ba, kuma ni banason allura ya karyemin ajiki.” Takare maganan tana me d’an yin mui-mui da k’aramin bakinta. Rayyern kam dariyarta gaba d’aya duk ta kamasa amma saiya danne, saboda tunda yake bai tab’a ganin mai tsoron allura irinta ba. D’agowa yayi ya kalleta. “Da wani idanunta kamar na y’an shaye shaye.” Ya fad’i hakan acikin zuciyarsa. Azahiri kuwa takeaway din abincin ya turo gabanta, tare da zuba mata narkakkun idanunsa. Cikin kulawa yace. “Oya eat idan kuma ba haka ba, To ya zama lallai dole sai anyi miki allurai guda biyu kuma in sossoka miki su da k’arfi.” Da sauri ta zazzaro Idanunta, lokaci daya kuma ta k’wabe fuska tamkar zatayi kuka, badan taso ba kuwa haka ta dauki spoon ta soma tsakalan abincin. Rayyern kuwa Idanu ya zuba mata, tare da harde hannuwansa akirjinsa. Ganin hakanne kuma yasa ta d’an tuttura abincin bisa dole badan taso ba. Bayan ta danci kadan ne kuma ta ture abincin gefe, tare da kwaɓe fuska cikin murya kaman zatayi kuka tace. “Ni nakoshi.” “Yauwa to sai allura kuma ko?” Rayyern din ya fad’a yana me gyara zamansa, tare da d’auko daya daga cikin alluran. Da sauri ta matsa nesa dashi, cikin dan yanayin roko, hawaye har yana fita daga Idanunta tace. “Please Naan, Dan Allah kar kamin alluran yanzu, ka bari sainayi bacci na tashi kaji, please kaji Naan...” Ta kare maganan tana me yarfa yan yatsun hanunta, cike da tsananin tsoro. Idanu Rayyern din ya zuba mata, aransa yana me matuk’ar mamakin irin yanda Jannart din, take matuk’ar tsoron allura. Fahimtar yanda duk take atsorace ne kuma, yasa shi dan tausasa murya. Cikin kulawa yace. “Kwantar da hankalinku Naji bazanyi miki allura ba, tashi kije ki kwanta.” Ajiyar zuciya mai karfi ta sauke, saboda Jin abunda ya fad’a d’inne kuma yasa, ta Dan lumshe Idanunta tare kuma da matsowa kusa dashi, murya araunace tace. “ai bazan iya tashi ba, anan zan kwanta, jikina duk babu karfi.” “Kinason sanyi ya sake kamaki ne? Ko kinason na miki allura, maza tashi muje daki.” Ya fad’a yana me mik’a mata hannunsa. Da sauri ta kama hannun nasa ta Mike tsaye, saidai tana tashi din taji jiri na neman kada ita, wanda hakan yasa da sauri Rayyern din ya tallafota, tare da kwantar da ita ajikinsa. Batare kuma daya jirayi wani abu ba, kaitsaye ya nufi bedroom d’insa da ita. Ita kuwa ganin sun nufi bedroom din nasa ne, yasa ta karya fuska tare da d’agowa ta kallesa. Ashagwab’e tace. “Naan dakinka kuma? ka kaini bedroom dina mana....” “Shiiii ni bazan iya kaiki bedroom dinki ba, kinji nauyinki kuwa saikace na buhun masara, taya yama mai nauyi kaman na doki, zai dauki mai nauyi kaman na buhun masara.” Ya fad’i maganan yana me matse hannunta dake cikin nasa. Da sauri ta kalleshi, saboda ta tabbatar abubuwan da tayi masa ne yake ramawa. Bakinta ta turo gaba cike da shagwab’a kuma, ta d'an muntsineshi wai ko zaiji zafi ya sauk’eta. Duk da yajita amma bai kulata ba, ahaka har suka k’araso cikin d’akin nasa. Suna shiga ya direta abakin gado, tare da komawa ya zauna yana meda numfashi, kamar wanda yayi aikin karfi. Wanda kuma yanayin hakanne kawai son rai, bawai Dan tana da nauyi ba, Dan hasalima Koda ya dauketa ji yayi kamar ya daga Y’ar shekara 13 ne. Itakuwa Jannart ganin hakanne yasa ta, sake shagwab’ewa tare da zamewa ta kwanta akan gadon. Kamshi da kuma laushi da taushin gadon nasa ne kuma, suka sa tana kwanciya bacci ya dauketa. Yanayin yanda yaji saukan numfashinta, alaman tayi bacci ne kuma yasa shi tashi, ya gyara mata kwanciyarta tare da rufa mata blanket. Kaitsaye kuma ya fita daga d’akin. Inda ya koma falo yaci abinci. Bayan ya gama cin abincinne kuma ya sake dawowa dakin, kasancewar yau din weekend ne babu aiki. Ahankali ya d’an zauna abakin gadon. Dai-dai lokacin ita kuma ta Dan bud’e Idanunta, cikin magagin baccin da take ciki hadi da shagwab’a tace. “Naaan ni zan koma dakina.” “To Malama ki koma dakin naki mana.” Rayyern din ya fada yana me kallonta, tare da zamewa ya kwanta akan gadon. Wanda kuma duk abubuwan da takeyi din yasan ba a hayyacinta take ba. Itakuwa Jannart acikin magagin nata, Ganin ya kwanta akan gadonne yasa ta cewa. “Ni gaskiya bazan kwanta dakai akan gado daya ba.” “To ki sauka kasa mana, kona rikeki ne?” Rayyern din ya fad’a yana me gyara kwanciyarsa. Itakuwa Jannart jin hakan yasa ta soma kokarin tashi, ashagwab’e kuma cikin yanayi mai kama da mayen da take ciki ta fad’a Kan...! 😂😂😂😂😂😂😂💃🤸🏻‍♀️🤝🏻💃😘😘😍😍😘😘🤸🏻‍♀️🤸🏻‍♀️🤸🏻‍♀️ *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR FULANI* *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Littafi. ne dake dauke da soyayya' cin amana 'kishi' darasin rayuwa. *Dandano* Mama kina ganin 'abunda Salma taimin' kin kasa magana 'jijjiga mama takeyi tana kuka mai tsuma rai. Mama ta dago jajayen idanun ta 'dasuka ciko da kwallah ' cikin bakin ciki da bacin rai ' tace Rahma 'kiyi hakuri kanwar ki ce. Sharr 'sharr 'idanunta suke zubar da kwalla 'da radadi hade zallah bakin ciki 'take kallon sama 'ta daga hannayen ta sama' tare fadin ya Allah ya Allah kagana ganin abunda *KANWATA* taimun ya Allah ka.... Ga masu buƙata ga number marubuciyar bani zakuyiwa mgnba ita zakuyiwa mgnaa kai tsaye ku biya ta saku a Group 0906 908 0725 Ta faɗa kanshi. Da sauri yaja sassayan numfashi tare da rumtse idanunsa. Hannunsa na dama yasa ya tallabe da sauri dan tana gab da suɓucewa tayi ƙasa. Kan ƙirjinta ya maidata tare da sauƙe numfashi kana ya ruggume ta tsam-tsam a jikinsa, yana mai jin ɗumin numfashinta a wuyansa, Yayinda tudun Caɓɓullenta suke tsukar ƙirjinsa wanda hakan yasa tsikar jikinsa mimmiƙewa. Cikin yanayin gigin bacci da mayen allurar da rashin sanin indama take tace. “A'a nidai gaskiya saidai mu kwanta ahaka, muyi kaida k’afa, kuma karka yi wayo ka motsa.” Takare maganan tana turo bakinta gaba, tare kuma da gyara kwanciyarta a jikinsa da kyau, “Oushhhhh, Jannnaaa”. Ya faɗa da narkekkiyar murya sabida yadda take mutsu-mutsun a jikinsa yasashi jin D dinsa tayi wani irin masifeffen harbawa wanda hakan yasashi ruggume t da ƙarfi tamkar zai maida ita cikin jikinsa, har saida yaji taushin breast ɗinta suna ratsa kirjinsa. Yayinda ita kuwa Jannart taji zafin matso mata tsayayyun Caɓɓullenta da basu taɓa fuskantar hakanba, Cikin yanayin maganin baccin tace. “Wahyyy Nono na zafi”. Juya kansa yayi da kai tare dasa hannunsa ɗaya da yake tsuma a tsakiyarsu, murya can ƙasan maƙoshi a narke yace. “Janna nawa nefa”. Ya ƙare mgnar yana shafo ƙirjinta, Cikin muryar maye tace. “A'a wlh nono ne”. Matseta da ƙarfin da yayine yasa yin zillo tare da, zamewa daga jikinsa ta zauna gefensa baki ta tura tare da zuba mishi ido. Shi kuwa Rayyern da sauri ya miƙa hannunsa zai kamota, ya faɗin. “Ai na sayesu tunda na biya sadaki”. Da sauri ta kaucewa kamun da zaiyi mata, ta konta gefenshi, inda kanta ta wurin sawunsa nasa kan ta wurin sawunta sabida bata da ƙarfin da zata iya gudu. A rigingine ta kwanta ta kalli sama, wanda hakan ya bawa kirjinta daman bayyana. Cikin mayen bacci da allura tace. “Uhhm, ni dai ka barmin abina”. Rayyern kuwa jin abunda ta fad’ad’in ne yasa shi, bud’e idanunsa ahankali ya d’an kalleta. Saidai tudun breast dinta basu bari ya ga full face nata ba. Azahirin gaskiya shi maganganun nata ma, dariya suke basa saboda kallo d’aya zakayi mata, ka gane cewar abuge take sai dai gaba ɗaya tsikar jikinsa a tashe take jin maganganun nata yake tamkar dan motsa mishi sha'awarta takeyinsu. D’an janye idanunsa daga Kallon nata yayi, tare kuma da tashi ya dan jingina bayansa da jikin saman gadon sabida wani irin muƙa da D dinsa keyi, ƙamarsa ɗaya ya ɗaura kan ɗaya, ya dannesa wai ko zai ji sauƙi. Da sauri kuma ya jawo laptop d’insa dake gefen gadon, inda ya d’aura akan cinyarsa, wai duk dan ya danneta ya hanata fitowa kwaɗayin. Kawai sai ya fara lallatsa system ɗin wai ko zai samu hankalinsa ya bar kanta, dan Akwai aikin da ya kamata ace ya kammala tukunna. Cikin Sa'a kuma ya fara yin control ɗin abin duniyan. Anutse yake duba laptop din nasa. Jannart kuwa Acan cikin baccin nata, cike da karfin allurar da kuma raunin ciwo. “Naaaan.” Takira sunansa da wata irin muryar dake bayyana mayen baccinta. yanayin yanda yaji sautin muryar nata ne kuma, yasa shi lumshe idanunsa saboda wani irin abu da yaji acikin jikinsa. “Ummm.” Ya amsa mata murya asanyaye, batare kuma daya bud’e idanunsa ba. “Naaaaan..” Ta sake kiran sunan nasa, saidai awannan karon taja harafin dake karshen sunan nasa, cikin yanayi na d’an kasala. “Ummm Janna!” Ya fad’a shima asanyaye tare da bud’e idanunsa, ya sauk’esu akanta. Sanin da yayi kuma cewar tana cikin mayen bacci, shiyasa bai tambayesa meye ba’asin kiran sunan nasa da tayi ba. Saidai zubawa kyawawan Lips dinta idanu da yayi, kasancewar kuma d’akin ya d’au shiru sosai ne, yasa shi jiyo sautin numfarfashin, da take fitarwa slowly kana a hankali tace. “Naan nono yana ƙaiƙayi sosa meeeeeeen”. Wani irin masifeffen harbawa yaji Naan ɗinsa tayi, yarrr-yarrr haka yaji tsikar jikinsa na miƙewa. Da sauri ya sunkuyo kanta, Sai kuma yaga taja wani narkekken numfashi tare da ci gaba da baccinta. “Ya Salam Janna zaki kasheni”. Ya faɗa saman lips ɗinshi. D’auke kansa daga Kallon nata yayi tare da kife kansa bisa guiwowinsa a ƙalla 5 minute kafin ya sauƙe numfashi tare da maida hankalinsa ga aikin da yakeyi. Saidai ba’aje ko inaba ya fara jin kansa acikin wata sabuwar duniya ta daban, badon komai ba kuma saidan numfashinta, da yakejin yana sauk’a atsakiyar tafin k’afansa da kuma kalamanta na mayi da tayi ta masa. Hakan yasa sosai tsikar jikinsa suka soma tashi, Ganin bazai iya aikin bane kuma yasa, ahankali ya rufe laptop d’in nasa, tare da ajiyesa akan bedside drawer. A d’an kasalance ya zame hade da kwantar da bayansa akan gadon. Cikin sanyi ya kuma lumshe idanunsa. Tare da soma shak’an daddad’an kamshin jikinta dake tashi acikin dakin. Bazaice bayajin dadin yanda d’umin numfashin nata ke dukan k’afansa ba, musamman yanda ayanzun yaji wani abu mai kama da nutsuwa, na shiga cikin jikinsa. Duk da yanda yakejin wani irin acikin jikinsa kuwa, bayajin zai iya janye k’afarsa, saboda daga wani sashi na jikinsa, yana jin dadin hakan. Sunanan ahaka kuwa wani bacci mai d’an nauyi ya fusgesa. Almost 40mn da kwanciyar nasu ne kuma, Jannart din ta soma fitar da wani irin numfashi. Wanda kuma hakan bai rasa nasa ba, da rufe jikinta da blanket d’insa da tayi, wanda yake da matuk’ar kamshi. So kamshin da ta shak’a d’inne Yayi mata yawa, hakan yasa numfashinta soma yankewa. Acikin baccin nata ne kuma, jin numfashinta na kokarin kwacewa yasa, ta soma kiran sunansa batare da ta bud’e Idanunta ba. “Naan! Naan!....” Take fad’a cikin sarkewar murya. Shikuwa Rayyern acikin baccin nasa, ya jiyo sautin muryarta wanda hakan yasa shi bud’e, idanunsa ahankali kuma ya mik’e zaune. Ganin bata bude Idanunta bane kuma, yasa shi sanya hannunsa ya d’anja yatsun k’afarta. Cikin wata irin sassanyar murya yace. “Janna na meye ne?” “Numfashina ne zai d’auke.” Ta fad’a ad’an wahalce tare kuma da bud’e bakinta, tana shak’an numfashin tanan. Rayyern kuwa idanunsa ya d’an zuba mata, na y’an wasu mintuna. Kana ahankali ya dan matsa tare da jawo, magungunanta dake gefen gadon. D’aya daga cikin alluran ya d’auko, tare da zuk’an ruwan alluran acikin sirinji. Bayan ya kammala komai ne kuma, ya juyo ya kalleta. Dai-dai lokacin kuma tasa hannayenta ta rik’e wuyanta, again batare da ta bud’e Idanunta ba tace. “Naan da gaske numfashina zai sake d’aukewa, wayyo Allah nikamma mutuwa zanyi.” Ta k’are maganan cikin rawar murya. Ganin hakanne kuma yasa Rayyern din matsowa kusa da ita, ahankali yasa hannunsa ya shafa gefen fuskarta, cikin tausasa murya da kuma lallashi yace. “Noo bazaki mutu a Janna in kin mutu da waye Naan dinki zai rayu. Tashi ko zanyi miki allura, daga haka bazaki sakejin d’aukewar numfashi ba.” Fuskarta ta shagwab’e, saboda Jin abunda ya fad’a cikin kuma kasala, da turjiya tace. “Allura kuma Naan? .” Idanunsa ya zuba mata, Ganin da gaske take bata son alluran, ga kuma yanda numfashinta ke d’aukewa ne, yasa shi sanya hannayensa duka biyu, ya tada ita zaune. Ta da’itan da yayi ne kuma yasa tayi saurin bude Idanunta, tare da narkar da kanta ashagwab’e tace. “Please Naan karkayi min allura, Allah nasan numfashin ma zai dai-dai-ta da kanshi duvet d’inka ne keda kamshi sosai in na yayeshi zanji sauk’i.” Ta kare maganan tana me d’an yayyafa yatsun hannunta, Rayyern kuwa sanin batason alluran ne yasa shi, matsowa kusa da ita tare da kamo hannunta, Cikin kulawa yace. “Calm down Jannart, dole fa sainayi miki alluran, Idan kuma baki tsayaba kinsan zata iya karyewa a jikinki.” Idanunta ta rumtse da k’arfi tare kuma da soma jan jikinta baya, wanda da alamu so takeyi ta gudu. Fahimtar hakan da yayi dinne kuma yasa shi, fusgota tare da jawota ta fad’a jikinsa. Batare da tunanin komai ba kuma, ya rungume ta tsam ajikinsa. Hade da kama d’ayan hannun nata, ya rik’e da kyau, kana ya dai-dai-ta zaman alluran dake hannunsa. Jannart kam Idanunta ta kuma rumtsewa, tare da manna kanta akan shoulder d’insa, cikin rauni da magagin baccin had’i da, yanayin korafi daya k’wace mata murya can k’asa-k’asa tace. “Nidai ka sakeni, ka k’yaleni banason alluran, kuma babu ruwana dakai, tunda mukazo kakeyimin abubuwa kala kala, kace min bani da Baba, still kuma kace wai bani da Yaya, shine yanzu kuma kazo zakayi tamin allura bayan kuma nacema Abbana ya hana sabida allurar k'ara ciwon takeyi, nidai ka sakeni.” Ta k’are maganan cikin kuka, like yarinya Y’ar 10years ko k’asa da haka. Rayyern kuwa duk da yaji abunda take fad’a d’in, bai saurareta ba, saima sake rik’eta da kyau da yayi, atsanake ya soka mata alluran akan dantsen hannunta. Razanannen k’ara ta saka masa, adaidai lokacin da taji zafi da kuma radad’in alluran na ratsa cikin jikinta. Shi kuwa Rayyern cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace. “Bazan sakeki ba Janna har gaban abadan bazan sakeki ba”. Lokaci d’aya kuma ta saka masa kuka, tare da soma d’an bugun kirjinsa da d’ayan hannunta dan dama hannun Rayyern nada zafin allura sosai. Cikin kuka kuma take cewa. “Wayyo Allah zafi! zafi!! zafi!!! Naan banaso ka cire Naan ka zare minshi a hankali dan Allah.” Duk da cewar yanajin kukan nata wani iri kalamanta kuma sunfi kama da masu motsa fileengs, acikin kunnuwansa amma haka ya daure, saida ya kammala shigar da ruwan alluran jikinta, kafun ya zare alluran. Jin bata daina kukan bane kuma yasa shi, d’aura yatsun hannunsa adai-dai inda yayi mata alluran, Cikin kulawa da kuma sigar lallashi, ya soma shafa dai-dai wajen da yayi mata alluran. Hakan da yakeyi mata dinne kuma, yasa ta jin tamkar sosa mata wajen yakeyi, wanda kuma hakan ya d’anyi mata dad’i. Atsanake kuma cikin sanyi ta manna kanta, akan kirjinsa tare kuma da lumshe Idanunta, anutse take sauraran bugun zuciyarsa. Saidai har yanzu Cikin yanayin shagwab’a take sakin sheshshek’an kuka, kana kuma cikin rawar muryar, dake bayyana har yanzu a buge take tace. “Ni bazan sake zuwa dakin nan ba, kuma ma kaji ka sani ni ina da Babana, karka sake cewa bani da baba, kuma bazan sake yarda kamin alluranka mai zafi ba.” shikuwa Rayyern jin hakanne yasa shi, lumshe Idanunsa tare da sake jawo blanket ya rufa mata daga shoulders dinta zuwa k’asanta. Murya asanyaye kuma cikin yanayi mai kama da rad’a yace. “Allura mai zafi ko ai bazaki tsira da itaba yarinya uwar raki kawai”. Ya k’are mgnar yana ruggume ta tsam a jikinsa, tare da fesar da sassayan numfashin murya a narke kamar cikin rad’a yace. “Janna waye ne Abdulkarim Saleh Dakata?” Jin tambayan da yayi mata d’inne kuma, yasa k’ara ta mannewa jikinsa sabida k’arfin alluran, still asanyaye tace. “Baffana ne k’anin Dadyna mamansu da Babansu d’aya, amma ya rasu tunda jimawa.” Ta fad’a tana meyin rau-rau da Idanunta wanda suke tsiyayar hawaye. Rayyern kuwa ahankali ya d’aura hannayensa akan bayanta, tare da sake shigar da ita cikin jikinsa ya zab'i ya tambayeta yanzune da take cikin yanayi mayen bacci yasan zata iya gaya mishi komai koda ko bata son fad’an tunda gashi tana sake mishi wasu zantuka masu nauyima a kyauta. Again cikin tausasa murya yace. “Ayyah Allah Yajikansa da rahama yasa ya huta.” “Amin.” Ta amsa tana mai lumshe ido. Yayinda takejin kasala da kuma bacci na dad’a sauk’o mata. Rayyern ko ahankali ya d’aura hab’arsa akanta, Cikin nutsuwa ya lumshe idanunsa, saboda daddad’an kamshin gashinta daya shak’a, ahankali kuma ya k’ira sunanta. “Janna” “Uhummm.” Ta amsa masa tana me sake dai-dai-ta kunnenta, adai-dai saitin bugun zuciyarsa da takejin tana bada sauti dib-dab. “Kinayiwa Baffan naki addu’a kuwa kullum Idan kinyi sallah?” Rayyern din ya tambaya, yana me yawo da yatsun hannunsa akan dantsen hannunta. Shiru ta d’anyi kana asanyaye tace. “Ummm inayi.” “k’arya kikeyi nasani bakya yi, Idan kuma kina yi to kiyi rantsuwa da Allah.” Rayyern din ya fad’a kaitsaye, saboda sam baiji ajikinsa cewar tanayi dinba. Jin abunda yace dinne kuma yasa Jannart din, b’oye fuskanta cike da magagin bacci tace. “To ai sai wataran wataran nakeyi.” Murmushin gefen baki ya d’anyi, tare da sake lumshe idanunsa, saboda already yasan batayi, wannan dalilin yasa tanayi masa k’arya ya gane. Ajiyar zuciya ya d’an sauk’e Cikin kulawa da tsananin rauni da tausayinta da tauye zamowarta ɗiya mai tunawa da iyayen da aka ɓoye mata asalinsu cikin tausasa murya yace. “Ok naji amma kinayi mishi addu’a akullum kinji, yana da y’ay’a ne?” Kanta ta girgiza masa batare kuma da ta d’ago ta kallesa ba tace. “A’a bashi da y’ay’a rana d’aya ya rasu da matarsa ita a wurin haihuwa ta rasu.” Kansa ya d’an jinjina kana cikin nazartar wani abu yace. Haka nan yaji wasu irin zafafan hawaye suna tsastsafo masa. “To Meyasa ke bazaki zame musu madadin Y’a ba, ta hanyar yi musu addu’a, Zaije ya iskesu har cikin kabarinsu.” Cikin sanyin jiki tace. “Zannayi insha Allah, amma waya baka labarinsu?” Ta fad’i hakan tana me d’ago Kanta ta kalleshi. “Ba bani labarinsu akayiba.” Ya fad’i hakan atak’aice. Jin hakanne kuma yasa Jannart din sake kallonsa, asanyaye tace. “nasan ai baka sansu ba, Abba Kabir dinane ya baka labarinsu?” Kansa ya girgiza alaman a’a, Cikin nutsuwa da kuma sanyin murya yace. “Ko d’aya, amma kinsan sunan matar tasa ne?” Kanta ta jinjina alaman eh, kana kuma cikin yin kasa da Kai tace. “Nasan dai Abba Kabir yana kiranta da suna Aunty Zee, inaga Zainab shine sunanta na gaskiya, kuma Abba Kabir yana cewa tana da kirki sosai, kirkinta wai yafi na kowacce Mace a Family dinmu wai haƙurina irin natane.” Bakinta dake motsi ya kalla kana ya d’an jinjina kansa, Cikin wani irin raunin da ya samu kansa aciki, hadi da karyewar zuciya ya sake hugging dinta, ahankali yace. “Kinyi al'kawari zakina yi musu addu’a ko?” “Eh.” Ta fada tane me lumshe gajiyayyun Idanunta, wanda basu da maraba dana y’an shaye shaye. Rayyern kuwa gyara zamansa yayi, tare da sanya hannayensa duka ya d’agota, wanda hakan yasa suka zamana suna facing d’in juna. Idanunta dake ta lumshewa ya kalla da kyau, fahimtar da yayi cewar ta fara tafiya wata duniyar ne kuma, yasa shi d’an zamewa gefe wanda hakan ya bata daman kwanciya. Gyara mata blanket din dake jikinta yayi, ahankali kuma cikin kulawa ya haura can saman gadon shima ya kwanta. Ita bacci ya fara d’auka kafun daga bisani, shima bacci ya daukesa. 3:00pm. Bud’e idanunsa yayi ahankali kuma yake ambaton sunan Allah, tare dayin mik’a ya tashi ya zauna. Jannart din dake kwance tana bacci ya kalla, ganin yanda take ta sakin Ajiyar zuciya ne kuma, yasa shi sauka daga kan gadon, kaitsaye ya wuce bathroom. Yana shiga kuwa ya sakarwa kansa ruwa, bayan yayi wankanne kuma ya had’a da al'wala. Yana cikin wakanne kuma Jannart ta bud’e Idanunta, saboda tun tashinsa dama itama ta farka. Jin motsinsa acikin toilet ne kuma yasa ta, yunkurawa ahankali ta zauna akan gadon. Rayyern kuwa ahankali ya turo kofar bathroom din ya fito, jikinsa sanye da rigar wanka. Yana gama fitowa kuwa ya sauke idanunsa akan gadon, Ganin Jannart din da yayi zaune atsakiyar gadon ne, kuma yasa shi yin mamaki saboda bai kawo aransa cewar, zuwa yanzu zata tashi daga baccin ba. Idanunsa ya d’an zuba mata, ahankali kuma yana me goge jik’akk’en kansa da towel yace. “Akwai ruwan zafi a bath kije kiyi wanka, Idan kinfito sai kiyi lunch, oya weck up.” Ya fad’a yana me karasawa gaban dressing mirror. Jannart kuwa kasancewar bata wani jin karfin jikinta sosai, shiyasa bata musa masa ba. Ahankali ta sauko daga kan gadon, tare da wucewa toilet, Tana shiga kuwa ta cire kayan jikinta. Hade da shigowa cikin bathtub din wankan ta kwanta. Saboda kamshi da kuma dumin ruwanne, yasa ta soma sauke ajiyar zuciya akai akai. Tana nan ahaka har wajen mintuna 10, kafun tayi wanka tare dayin al'wala. Bayan ta kammala ne kuma ta rasa, ta yanda zata maida kayan da ta cire, saboda tun jiya da safe sune a jikinta. Ganin bathrobe d’insa da tayi akan karfen shower ne, kuma yasa ta d’auka tare da zurawa ajikinta, take kuwa ya sauko mata har sama da guiwowinta. Ahankali ta bud’e kofar toilet din ta fito, dai-dai lokacin shi kuma tuni ya gama kimtsa Kansa, cikin wasu had’add’en riga da wando. Jin motsin fitowarta ne kuma yasa shi, dago kansa ya kalleta. Gani yayi ta nufi hanyar fita daga dakin nasa, saidai bai tanka mata ba, har saida ta fice kuwa kafun ya d’auke idanunsa daga kallonta. Ad’an k’agauce ya shumfud’a sallaya, tare da tada sallan azahar, Dan da d’an saura kafun akira sallan la’asar. Bayan ya idar da sallan ne kuma ya zauna, akan sallayan Yana nan zaune kuma har aka kira sallan la’asar din, hakan yasa batare daya jinkirta ba, ya tashi yayi sallah. Bayan ya idar da sallan ne kuma yayi musu, ordern abinci. Acan b’angaren Jannart kuwa Koda ta shiga bedroom dinta, kaya ta saka ajikinta wani doguwar riga, irin marar nauyin nan ta saka, kasancewar kuma bata saka bra bane, yasa tsayayyun breast dinta bayyana, hatta nipples dinta kuwa ana iya Ganin shatinsa. Dogon hijab ta saka kana ta tada sallah, azahar tayi bayan ta idar ne kuma tayi la’asar. Azahar da kuma addu’o’i tayi kana ta Mike tsaye, bayan ta zare hijab din dake jikinta. Kaitsaye ta nufi gaban mirror, dai-dai lokacin kuma Rayyern din ya bud’e kofar dakin ya shigo. Jin motsinsa ne kuma yasa ta juyowa da sauri. Ganinsa da tayi dinne kuma yasa ta Dan soma takowa, wanda hakan ya bashi daman sauke ganinsa, akan tsayayyun breast dinta, wanda suka tsaya cur kaman zasu tsole idanunsa. Saurin janye idanunsa daga kallonta yayi, tare da d’an yin kasa da kansa, hakanan yaji tsikar jikinsa na mimmikewa rumtse idanunshi yayi da k’arfi. Jannart kuwa batare da ta fahimci abunda idanunsa suka kalla ba, ad’an shagwab’e tace. “Naan lafiya?” A hankali ya d’an kalleta ido a narke yace. “Pleess Janna ki dena tsolemin idanu”. Da sauri ta kalleshi tare da cewa. “Na tsole maka ido kuma!?”. Tamkar yaro k’arami haka ya gyad’a mata kai tamkar zaiyi kuka, Ciki da mamaki tace. “Toh ni kuma yaushe na tsole maka ido kuma da me!?". A hankali ya zubawa k’irjinta idanu, ganin inda yake lallone yasa itama ta kalli wurin da sauri ta kuma kallonsa sai taga kuma ya longoɓar da kansa bisa kafaɗarsa murya a narke ido shanye yace. “Muje kici abinci.” Ya fad’a cikin yin k’asa da murya, batare kuma daya sake kallonta ba, saboda duk kallo daya da zaiyiwa kirjin nata, sai yaji duk tsikar jikinsa ya tashi zuwa yanzu ya fahimci akwai wani abu na musamman a jikin fitinenneyar yarinyar nan. Batare daya sake ce mata komai ba, kuma ya juya ya fita, yana fita din kuma ta rufa masa baya, kasancewar ita dinma yunwa takeji. Koda suka fito falon, kaitsaye kitchine ya wuce ya d’auko plate, Yayinda ita kuwa Jannart din ta zauna akan daya daga cikin kujerun falon. Abincin ya zuba mata acikin plate, tare da turo mata gabanta. “Kici.” Ya fada anutse tare da ajiye mata fork din dake hannunsa. D’an kallonsa tayi ashagwab’e, kamar zata ce wani abu kuma saita fasa, spoon ta d’auka tare dasaka abincin a bakinta taso ma ci. Saida yaga ta danci da yawa kafun ya d’ago idanunsa ya kalleta. “Ya jikin naki.” Ya fad’a adai-dai lokacin da yake Kallon yanda d’an karamin bakinta ke motsawa. “Da sauki sosai.” Ta bashi amsa, tana me ture plate din abincin daga gabanta, saboda ji da tayi ta koshi. Shikuwa Rayyern Ganin hakanne yasa shi, b’allan magani ya bata. Fuska ab’ace kamar Wacce zatayi kuka haka ta karb’i magungunan tasha. Bayan tasha maganinne kuma ta zame ta kwanta, akan kujera 3seater. Yayinda Rayyern kuwa ragowar abincin nata ya dauka ya soma ci. Anutse take karewa kyakkyawar halittarsa kallo, domin kuwa komai nasa gwanin burgewa ne, musamman yalwataccen sajen dake kwance akan fuskarsa. Idanunta ta lumshe tare da soma sakin Ajiyar zuciya. *Nigeria.* Ramadan da kuma Mamy ne ke zaune acikin babban falon gidan nasu, kasancewar yanzu dawo wansa daga wajen aiki ne kuma, yasa Mamyn Zubo masa abinci. Har yakai loman farko na abincin bakinsa ne kuma, ya juyo ya kalli Mamyn kana cikin tausasa murya yace. “Mamy Jannart fa bata da lafiya, jiya da dare hamma Rayyern ke gaya min, wai asthma dinta ne ya tashi har Hospital ma sukaje.” Da sauri Mamy ta d’ago ta kallesa, cikin damuwa da jin abunda ya fad’ad’in tace. “Subahanallah Jannart bata da lafiya, kuma shine Ramadan ka sani amma baka fadamin ba sai yanzu?” “Kiyi hakuri Mamy wallahi jiya wajajen karfe 12 na dare Hamma Rayyern yake sanarmin, kasancewar naga dare yayi sosai ne kuma yasa ban kira na sanar daku ba, amma yau da safe ma munyi waya, kuma Hamma Rayyern yace jikin nata da sauki, har an sallamosu ma.” Ramadan din ya fada cikin son kwantarwa da Mamyn hankali. “Allah sarki Jannart baiwar Allah, dama tana da asthma ashe bamu da labari, maza kiramin su naji yaya jikin nata yanzu.” Mamy ta fad’i haka cikin alhini da kuma tsananin tausayawa ya Jannart din. Ramadan kuwa atake yayi dialing numbern Rayyern din, wanda kuma yasan ayanzu Jannart dinne ke using dashi. Cikin sa’a kuwa kiran ya shiga. Adai-dai lokacin kuwa Rayyern dinne, zaune afalo wanda ya tankwashe kafafunsa, Yayinda Jannart kuwa ke gefensa, tana ta wasa da wani chain dake hannunta. Jin alamun shigowar kira a Y’ar k’aramar wayan dake gefenta ne kuma, yasa ta d’an yunkurowa ta tashi, tare dakai dubanta ga screen din wayar. Sunan Ramadan da tagani b’aro b’aro akan screen din wayarne, kuma yasa ta d’agawa tare da kara wayar akan kunnenta. “Ramadan.” Ta kira sunan Ramadan din cikin sakin fuska. Ramadan kuwa jin itace akan layin yasa shi, Dan sakin murmushi Cikin kulawa yace. “My Aunty ya jikin naki? Allah yasa kin warware kinyi karfi sosai ta yanda zaki iya wasan tsere.” Murmushi mai hade da dariya tayi, wanda hakan yasa Rayyern dago kansa ya kalleta. Itakuwa cikin sakin fuska tace. “Eh mana naji sauki sosai Ramadan, yasu Mamy da Abba.” “Duk Suna lafiya ga Mamy din nan ma zaku gaisa.” Ya fadi haka yana me mikawa Mamy wayan. Mamy ko da sauri ta amsa tare da kara wayar akan kunnenta, Cikin kulawa tace. “Jannart ya jikin naki, ashe wai bakiji dadi ba.” “Mamy jikina da sauki sosai, nama warware.” Jannart din ta fad’a cikin tausasa murya. “Ayyah sannu Jannart Allah Ya kara sauki, yasa zakkan jiki ne ashe kina da asthma kwata kwata ai bamu sani ba, sannu ko asthma bata da dadi Idan ta tashi.” Mamyn ta fad’a Cikin kulawa. Jannart din kuwa da “Amin.” Ta amsa kana, sukayi sallama da Mamyn. Mikawa Ramadan din wayar Mamy tayi, shikuwa kasancewar ya kammala cin abincin nasa ne, yasa shi mikewa tsaye. “Ramadan.” Mamy ta kira sunansa cikin kulawa, wanda hakan yasa shi juyowa ya kalleta, tare kuma da d’an rusunawa yace. “Na’am Mamy.” Gyara zama Mamyn ta d’anyi, kana Cikin kulawa da kuma tausasa murya tace. “Abbanku yace na fad’a maka sunkai sadaki gidansu Rayhanna jiya, yace yayi hakanne kuma saboda yaga Kai hankalin ka, yafi karkata akan batun had’a lefe.” Da sauri Ramadan din ya karaso gaban Mamyn, cikin wani irin tsananin farinciki dajin dadi yace. “Alhamdulillah Mamy na, Abba ya kaimin sadaki wayyo Allah na nawa aka kai?” Ya tambaya cikin zumudi da kuma tarin farincikinsa, wanda ya kasa b’uya. Mamy kuwa Ganin hakanne yasa ta girgiza kanta, fuskarta dauke da murmushi tace. “Nima bansani ba saidai kaje ka tambayeshi, tunda naga alamun ba kunya ne dakai ba.” Dariya Ramadan din yayi, kana cikin tsananin farinciki ya juya da hanzari ya haye sama. Yana shiga bedroom d’insa kuwa, kiran Riyyam nsra na shigowa. Da sauri ya d’aga wayan ko gaisuwar da Riyyam din keyi masa kuwa bai amsa ba, cikin zumudi yace. “Riyyam Alhamdulillah nakusa aure, ka shirya zuwa biki nanda 2month, jiya su Abba sunkaimin sadaki.” “Yehhhhh zata fashe zamusha biki, wayyo Allah Nigeria zan dawo cikinki soon, congratulation Hamma Ramadan, naji dadi sosai tun yanzu ma zan fara shirye shiryen biki.” Dariya sosai Ramadan yayi, cike da farinciki kuma haka suka ci gaba da hiransu. Acan Mascow kuwa Jannart tana kashe wayan, komawa tayi ta kwanta, tare kuma da lumshe Idanunta saboda wani Dan bacci da takeji. Rayyern kuwa dake zaune wayarsa ya ciro, tare da dannawa lamban Baba Maud’o kira. Bugu biyu kuwa Baba Maud’on ya d’aga. Bayan sun gaisa ne kuma Baba Maud’on yake tambayarsa ya Jannart. Ahankali ya d’an juyo ya kalleta, Ganin Idanunta alumshe ne kuma yasa shi dan tausasa murya kana yace. “Gata nan Baba Maud’o amma itama bata ji dad’i ba, ashe tana da asthma to shine jiya da muka fita asthman nata ya tashi.” “Subahanallah Allah ya kara sauki, yasa zakkan jikine, bani ita nayi mata sannu da jiki.” Baba Maud’on ya fad’a cikin kulawa. Rayyern kuwa atake ya mik’awa Jannart din wayan. Da sauri ta amsa tare da karawa akan kunnenta, cikin sakin fuska da kuma girmamawa tace. “Ina kwana Baba Maud’o.” “Lafiya kalau ɗiya ta Jannart ya jikin naki?” Baba Maud’o ya tambaya Cikin kulawa. “Da sauki sosai Baba, nama warware yanzu babu abunda yake damuna.” “Masha Allah haka akeso ai, To Allah ya kara lafiya Jannart.” “Amin nagode sosai Baba Maud’o Allah ya saka da alkhairi.” Ta fad’i hakan cikin tausasa murya. Daga haka kuma sukayi sallama da Baba Maud’on, ta mikawa Rayyern din wayarsa. Ganin irin Kallon da yakeyi mata ne kuma, yasa ta maida Idanunta ta lumshe. Tare kuma dajin wani irin sanyi acikin zuciyarta. Rayyern kuwa laptop d’insa ya dauka yasoma latsawa, Suna nan ahaka kuma har lokacin sallan Magriba yayi. Bayan ya sake dan tsakalan abincin da yayi musu order ne kuma ya wuce Bedroom d’insa ya tare da yin al'wala, kana yazo ya tafi masallaci. Yayinda ita kuwa Jannart tuni ta shiga nata dakin itama tayi al'wala tare da tada sallah. Kamar Koda yaushe kuwa baidawo Cikin gidan ba, saida akayi sallan isha. Kasancewar ana sanyi sosai ne kuma, yasa bai wani jima awajen ba ya dawo. Ganin bata falonne kuma yasa shi wucewa bedroom d’insa, wanka yayi tare kuma da kimtsa kansa cikin wasu kayan bacci masu taushin gaske. Harya d’an kwanta kuma saiya tuna da cewar, Jannart din bata sha magani ta na dare ba. Hakan yasa shi saukowa daga kan gadon, kaitsaye ya nufi falo, inda ya ajiye maganin ya nufa, bayan ya dauka ne kuma ya nufi d’akinta kaitsaye hannunsa rike da flat din pepper soup. Ahankali ya turo k’ofar dakin ya shiga bakinsa dauke da sallama. Dai-dai lokacin kuwa Jannart din tsaye, take agaban mirror tana shafawa jikinta turare, Yayinda take sanye da wani riga da wando na bacci. Wanda kwata kwata tsayin wandon baiwuce guiwarta ba, sai kuma rigar da ta kasance Y’ar fingil, Wacce ta bayyana har saman mararta, da kuma breast dinta way’anda ba kullum ake sa musu bra ba. Da sauri ya rumtse idanunsa tare da dafe kansa. “Ya Salam wannan yarinyar zata juyamin tunani.” Ya fad’a acikin zuciyarsa tare da cije lips d’insa, saboda wani irin abu da yaji yana tasomai tun daga kansa, har zuwa karkashin kafansa, Yayinda daga gefe guda kuwa yakejin wani abu na sukan Rayyern d’insa. Jannart kuwa juyowa tayi ta kalleshi, saidai ganin hannunsa dauke da magunguna ne yasa ta, b’ata fuska tare da Dan karyar da wuyanta gefe, akasalance tace. “Naan nifa banajin yunwa, kuma bana son magani, please ka bari saida safe kaji.” Narkakkun idanunsa da suka soma sanja kala ya zuba mata, Yayinda yakejin Brain d’insa na kokarin hautsunewa. Ahankali kuma Cikin muryarsa da ta Dan shak’e yace. “Kici abincin kadan sai kisha magani.” Yakare maganan yana me karasa shigowa cikin dakin, tare da mika mata plate din abincin. Haka badan taso ba ta danci abincin, bayan ta danci kadan ne kuma ya bata magungunan, idanunta rau rau haka tasha maganin. Shikuwa Rayyern jingine jikinsa Yayinda gefen gadonta, tare da lumshe idanunsa. Jannart din kuwa jin pepper soup din yayi mata dadi sosai ne, yasa ta maida hankali wajen cinsa. Saida taci sosai kuma kafun ta ture abincin gefe. Jin shiru babu motsin Rayyern dinne kuma yasa ta juyowa, ta kalli b’angaren da yake. “Naan.” Takira sunansa ashagwab’e. Saidai kuma jin shiru bai amsa ta bane,yasa ta Dan matsowa kusa dashi. Ahankali kuma cikin sanyi Ta sake cewa. “Naan bacci kayi?” Ta fadi maganan tana me Kallon, jajayen lips d’insa dake sheki, hadi da kwantattun gashin giransa. Wani irin masifaffen kyau taga yayi mata, wanda hakan yasa ta sake matsowa kusa dashi, har ya zamana suna jin numfashin juna. Kasancewar atunaninta bacci yakeyi ne, yasa ahankali ta d’aura yatsanta adai-dai kan eyebrow d’insa, cike da shaukin hakan ta soma shafawa. Tare kuma da d’an gangarowa zuwa kan, dogon hancin sa. “Naan ka tashi kaji, kada kayi bacci anan ka tashi.” Tayi maganan in a silent sound wanda hakan, yasa daddadan kamshin dake fita abakinta sauka akan fuskarsa. ahankali kuma batare da tunanin wani abu ba, ta sauko da hannunta, zuwa kan labbansa wanda suke matuk’ar burgeta. Ahankali take shafa lips din nasa, tare da rausayar da kanta gefe. Ganin yaki bude idanun nasa ne kuma, yasa ta turo dan karamin bakinta gaba. Ashagwab’e kuma cikin kasala tace. “Nidai gaskiya ka tashi min akan gado na, ai kaima kana da daki kaje can ka kwanta mana.” Ta kare maganan cikin wani yanayin, da yasa tsikar jikinsa mimmikewa. Musamman saboda abunda takeyi masa din, tuni ya jefasa acikin wata duniya na daban. Dan har ji yake jijiyoyin jikinsa na harbawa. Ahankali still batare daya bud’e idanunsa ba, yasanya hannayensa duka biyu ya janyota jikinsa. Tare da matseta akirjinsa har saida tayi kara. “Wai ke baki iya zama da kaya bane? Sai kiyi ta tsole min idanu da waɗannan abubuwan”. Ya tambaya cikin wata irin muryarsa, Wacce take Acan kasan makoshi. “Kamar yaya yanzu ba kaya bane ajikina.” Jannart din ta fada tana me turo bakinta gaba. Tare da soma yunkurin kwace kanta. Hakan da takeyi din kuma shiya yasan, ya kara jin kansa awani irin yanayi. A hankali yace. “Koda yake kince sunayi miki ƙaiƙayi ko, yau dai bari na sosa miki su”. Ya ƙare mgnar murya a fitine Wanda hakan yasa ahankali ya zamar da ita gefensa, tare da mirginawa yayi mata rumfa da kirjinsa. “Ahhhhhh.” Ta fada ashagwabe tare da turo masa Dan karamin bakinta. Shikuwa Rayyern Ahankali ya dan bud’e idanunsa wanda suka yi ja, cikin wani irin yanayin da yake ciki kuma, yaja wani irin sexual breath tare kuma da sauke, rikitattun idanunsa masu dauke da tsananin sha’awa akan....... Alhamdulillah Allah ya faranta min rai ya cikamin zuciya da farin ciki, nitsuwa, salama, da kwanciyar hankali, kana y ƙaramin da rabona ba al'khairi. Haka yasa ni son farantawa customers ɗina, akwai kayyayaki na musamman zan sake muku farashi dan jin dadin yadda Allah ya sakarmin ni'imomi. Hadin 10, na sakeshi a 7k na 15k a 12k na 20k a 16k na 25k a 20k kacal na 30k a 25k na sake farashin ƙanan setina, kana duk garin da kike zan biya miki kuɗin mota, in har kin biya kuɗin kayanki daga karfe 5:30 yanzu yau sat Dec 11, zuwa ƙarfe sha biyun dare, in muddin sha biyu ta wuce to garabasar ta sauƙa. Gareku mata in kinaso ga asusuna 0005388578 Jaiz Bank AISHA GARKUWA ALIYU. Kana ga number ta 09097853276. Kayane na mata masu kyau da inganci. By *GARKUWAR FULANI* *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Littafi. ne dake dauke da soyayya' cin amana 'kishi' darasin rayuwa. *ƊANƊANO! ƊANƊANO!! ƊANƊANO!!!* Mama kina ganin 'abunda Salma taimin' kin kasa magana 'jijjiga mama takeyi tana kuka mai tsuma rai. Mama ta dago jajayen idanun ta 'dasuka ciko da kwallah ' cikin bakin ciki da bacin rai ' tace Rahma 'kiyi hakuri kanwar ki ce. Sharr 'sharr 'idanunta suke zubar da kwalla 'da radadi hade zallah bakin ciki 'take kallon sama 'ta daga hannayen ta sama' tare fadin ya Allah ya Allah kagana ganin abunda *KANWATA* taimun ya Allah ka.... Ga masu bukata zasu tuntubi wannan numbar nan 09069080725 Littafin K'ANWATA Naira dari biyu ne kacal kana Vip 400 Account. 3115484026 Ikilima Adamu First bank. Sai ki turo screenshots shaidar biyan Ku Ta wannan nombar 09069080725. Sai in saki. Group. Ko kuma ku turo katin MTN ɗin ta wannan numben dai 09069080725... Kada ki sake a baki labari. 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻😍 Akan jajayen labb’anta, Wanda suke shining saboda lip gloss din da ta shafa musu, idanunsa ya d’an lumshe ahankali kana yaja wani dogon numfashi. Tare da manne lips ɗinshi a kan nata. Da sauri ta zazzaro idanunta tare da kuma rumtsesu da karfi saboda jin yadda yayiwa lip inta na sama wani irin amintaccen tsotsa mai rikita jiki. Shi kuwa Rayyern wani irin tsuma yaji gaba ɗaya jikinsa nayi, cike da shigewa juna, ya tura mata lip enshi na ƙasa. Wasu fitinannun numfarfashi suka fara sakewa a tare. Tsinin hancinsa ya daura kan nata hancin kana, ya danne mata ƙofofin shaƙan numfashin da yasata buɗe bakinta da sauri. Wani irin sassayan abu taji ya fara taso mata tun daga tafin ƙafarta har zuwa tsakiyar maɗigan kanta, Lokacin daya zira harcensa cikin bakinta yana lalubo nata. “Shyyyyhhhhhh”. Taja dogon numfashi. Jin yadda ya fara yi mata wani irin amintaccen tsotsa. Yayinda kuma yaketa yawa da tafukan hannunsa a jikinta. Da sauri tasa hannunta ta tallebe haɓarsa. Yatsunta ta cusa cikin tattausan sumar kansa. Tare da fara jujjuya kanta Da murza sawunta, sabida wani irin bugawa da ƙahom zuciyarta keyi babu ƙaƙƙautawa. Shi kuwa Rayyern zuwa yanzu, ya ji kuma ya shaida duniyar da yake ciki bai taɓa ziyartartaba. Wani irin yanayi na musamman yakeji a jikin shi da zuciyarsa akanta. Ƙara ruggume ta yayi da hannu ɗaya, ɗaya hannun kuma jan wuyan rigar baccin nata yakeyi tana ƙasa dashi. Wasu irin birkitattun numfarfashi yake ja yana fesarwa da ƙarfi. “Washyyyyyyyy”. Ya saki wani narkekken sauti da karfi lokacin da yayi ido biyu da tagwayen kayan marmarinsa. Da sauri ya kifa tafin hannunsa ɗaya kan ɗaya. Kar-kar haka jiki nai ya fara. “Mest”. Ya saki wani sauti lokacin daya zare harshensa. Hakane ya bata daman mgn. “Wayyo”. Da sauri kuma taja wani narkekken numfashi lokacin da taji ɗumin bakinsa kan Caɓɓullenta. Wata iriyar fitinenneyar kasala ce mai ƙarfi ta fara rufeta, wanda hakan yasa ta kasa hanasa abinda yakeyi. Cikin wata iriyar narkekkiyar murya can ƙasan maƙoshinsa take mgna. “Sheyyhhhhh, Naaaaaan”. Taja ƙarshen mgnar kamar mai sumewa, tare da ƙara cusa yatsunta acikin suman kansa. “Uhyyhhhh hyhhhhhhhh” Da ƙarfi tare da rikecewa kan ƙirjinta. Sabida bazai iya mgn ba, jin yadda jikinsa yake rawane yasata ruggume shi gam-gam. Jin yadda ta sake mishi jikine kuma sashi daketa da sauri. Ya yunƙura tare da fara zuge zib ɗin rigarsa alamun zai cire rigar. Ita kuwa Jannart sai lokacin nitsuwarta ta ɗan dawo mata, cikin sauri ta tashi zaune. Tare da jan wuyan rigarta. Kife kanta tayi bisa guiwowinta tare da boye ƙirjinta murya na rawa take mgn cike da ɗan tsoro. “Please Naan dan Allah da Manzonsa ka bari, bana sooooh”. Ta kare mgnar cikin muryar kuka. Da sauri ya matso jawota yayi jikinsa ya ruggumeta. Fizge-fizge ta fara tare da kiciniyar kwace kanta. Ɗan sassauta riƙon da yayi mata yayi tare da tureta ta kwanta kama ya kwanta kanta, murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Shhhhhhh Calm down Janna bazan miki komai ba, dan Allah barni in ruggumeki, please ki barni inji ɗimim jikinki my Dear”. Yayi mgnar cikin yanayin da shima bai saniba yana mai kai hannunsa cikin rigar ta kasa. Jannart dake kwance ak’asan sa kuwa, Jin da tayi nauyin nasa yayi mata yawa ne, yasa ta turo d’an karamin bakinta tare da riƙo hannunsa da sauri, cikin wani irin rauni mai tafiya da kasala tace. “Naan ka bari mana to”. Cikin daburtacciyar murya mafi rauni yace. “Janna ba kince suna miki ƙaiƙayi ba dan Allah ki bari in sosa miki su, za muji dadeeeh”. Cike narkewa tayi cike kasalan yadda taji ya murza kan Caɓɓullenta cikin raɗa da yin miƙa alamun sakonsa ya ratsata tace. “Hshhhhhhh Naaaaaan.” Cikin raɗa yace. “Na'am Jannan Naan kiji Naaan ɗinki fa”. Ya kare mgnar tare da kamo hannunta ya ɗaura kan D ɗinsa da tayi wani irin fitinennen tsalle. Cikin tsananin tsoro ta zabura tare da janye hannayenta. Sai dai ta kasa tureshi a jikinta. Murya a tsorace tace. “Innalillahi wa innailaihi raji'un Naaaaaaaan ka sakeni dan girman Allah ka tafi ɗakinka dan Allah” Ta kare maganan tana meyi masa rau-rau da idanunta, tamkar Wacce zatayi kuka. Shikuwa Rayyern salon yanda tayi masa maganan ne yasa shi, Jin wani iri acikin jikinsa, take koma tsikar jikin nasa suka ci gaba da motsawa, idanunsa dake lumshe ya bud’e ahankali, tare da watsa mata su yana meyi mata wani irin kallo. Kallon dake bayyana hakikanin abunda yakeji acikin gangar jikinsa. “Nima yau Gadinki zanyi.” Ya fad’i hakan da wata irin muryarsa, Wacce bata fita sosai, kana kuma take asanyaye. Jin abunda ya fad’a d’inne kuma yasa Jannart din saurin bud’e Idanunta, tare kuma da kasala cikin shagwab’a tace. “A’a nidai banason gadin, kuma ai na warke ni katafi kawai.” Ta fad’i hakan batare da ta juyo da Idanunta ta kalleshi ba. Saboda kwata kwata batajin zata iya Kallon, cikin idanunsa wanda suka juye izuwa wani kala na daban. Hakan yasa ta sauke idanunta akan faffad’an kirjinsa. “Ni babu inda zan tafi.” Rayyern din ya fad’a yana me sauk’e idanunsa, akan kirjinta wanda ke tasowa da komawa. “Meyasa Naan?” “Saboda kema kinyi gadina alokacin da bani da lafiya.” Ya fadi hakan yana me lumshe idanunsa, saboda wani irin harbawa da yaji Rayyern d’insa tayi, sakamakon Ganin shatin nipples dinta da yayi, way’anda suke tsaye tamkar zasu tsone masa idanu sabida sunji abokin rayuwarsu. Lokaci daya kuma yaji duk jijiyoyin jikinsa na motsawa, ajikinsa yakejin bakon yanayi, wanda ke nuni da cewar yana buk’atar wani abu. Saidai kasancewar bai tab’a jin feeling din wata mace ba, arayuwarsa shiyasa ayanzun baisan hakikanin abunda yake buk’ata ba amman dai koma menene ya tabbar yana jin daɗin wannan yanayin da suke ciki. “Nidai banason gadin ai zan iya yiwa kaina komai, kuma kaima lokacin da nake gadinka ai korata kayi, harda min masifa da tsawa.” Tayi maganan cikin yanayin tsoro da kuma bacci sosai, da kasala hadi da sakalcin da rashin lafiyan ya k’ara mata. Fahimtar magungunan da tasha din sun fara yi mata aiki ne, yasa Rayyern din d’an sake rank’wafowa kanta ahankali, har ya zamana numfashinta da nashi Suna gauraya dana juna, haka ma faffad’an kirjinsa wanda kiris ya rage, ya sauk’a akan tsayayyun breast dinta. Daddad’an kamshin turarenta da kuma kamshin numfashinta daya shak’a ne, yasa shi k’ank’ance rinannun idanunsa, tare da bud’e labb’an bakinsa, murya can k’asa cikin sanyi da kuma sabon yanayin da yakejin kansa aciki yace. “Kinaso na tafi?” “Ummm.” Ta bashi amsa tana me sake gyara kwanciyarta, batare da ta sani ba kuma ta sake turo masa kirjin nata gaba. Wanda hakan ya bawa kirjinsu daman had’ewa waje d’aya. Take kuwa Rayyern din yaji jijiyoyin Rayyern d’insa na ci gaba da motsawa. Numfashi yaja afusge tare kuma da d’an fesar da iska ta bakinsa, Ahankali yace. “Naji zan tafi amma sai kinyi bacci, oya close your eyes.” Yanayin yanda yayi maganan da sexy sound ne, yasa Jannart din d’an bud’e bakinta, kamar meson cewa wani abu kuma saitayi shiru. Domin akaron farko itama yanayin nasa da abun da yake mata, yasa taji wani iri acikin jikinta, duk da cewar akwai yanayin bacci atattare da ita. Idanunta ta d’an lumshe ahankali, batare kuma da ta cewa Rayyern din komai ba, ta soma sakin Ajiyar zuciya akai akai. Rayyern kuwa Ganin hakanne yasa shi d’an zamewa, tare da janye jikinsa daga kusan cin da suke dashi. Acan gefe da ita ya kwanta, irin kwanciyarnan ta rub da ciki, hade da lumshe idanunsa, ahankali yake fitar da wani irin numfashi, wanda sautinsa ke tashi sama sama. For the first time da yaji yana buk’atar mafaka, mafakar kuma da baisan ko na meye ba. Idanunsa dake alumshe ya bud’e tare da sauke ganinsa, akan Jannart din. Kirjinta dake dan tasawa ya kalla, kana anutse ya gangaro da kallonsa zuwa kan fuskarta, zara zaran gashin Idanunta dake akwance lub ya kalla. Da’alama kuma bacci ya fara d’aukarta, saboda yanda yaji numfashinta na fita. “Janna.” Ya kira sunanta Ahankali da kuma muryar nutsuwa, Wacce tafi kama da rad’a. Jin shiru bata amsa shi bane kuma, yasa shi yarda akan cewar bacci ya d’auketa. Tashi yayi daga kwancen da yake, tare da jan blanket ya rufa mata ajikinta. Dai-dai yazo wajen kirjinta ne kuma batare da zato ko tsammani ba yaji ta rik’e hannunsa. “Naaan!” Jannart din ta kira sunansa cikin magagin bacci, tare kuma da damk’e hannunsa, still cikin shaukin baccin nata ashagwab’e tace. “Hamma Naanu kacewa Naan ya fitamin daga d’akina, ya dena taɓa min Caɓɓullena. Kuma ai shima yana da d’aki kuma Idan na shiga korata yakeyi, kuma kace masa ya daina danneni nauyi ne dashi kaman doki....” Ta k’are maganan tana me sake matse hannunsa, tare da gyara kwanciyarta dan da’alama ta fara jin dadin baccin nata. Rayyern kuwa jin abunda ta fad’ane, yasa shi sakin murmushi tare da matsowa, ahankali ya daura hannunsa akanta tare da soma shafa gashin kanta wanda ke watse akan pillow. Ajiyar zuciya ya sauke Yayinda daga cikin ransa kuwa, yakejin wani irin rauni mai dauke da tausayin Jannart din. Tabbas yasan acikin rayuwarta akwai abubuwa da yawa wanda bata sani ba, baisan ya akayi rayuwar yarinyar ya kasance a haka ba, amma saidai koma meye yanzu yanajin tausayinta sosai, saboda ya fahimci cewar ita din wata kalan halittace mai raunin gaske. Idanunsa ya kuma lumshewa, hade da zamewa ya kwanta akan gadon, hannunsa dake cikin nata ya soma kokarin zarewa, amma sai yaji ta rikeshi k’am. Wannan dalilin yasa shi gyara kwanciyarsa. Sanin da yayi cewar tayi bacci ne kuma, yasa shi d’aura d’ayan hannun nasa, akan saman mararsa Wacce yakejinta amatuk’ar kumbure. Domin har yanzu Rayyern d’insa bata daina motsawa ba, aduk sanda murya da kuma kamshin turaren Jannart din zasu ziyarceshi kuwa, sai yaji duk wata jijiya dake kan Rayyern din nasa ta motsa. Saman marar nasa ya dan soma shafawa ahankali, sai yakejin tamkar hannun Jannart dinne awajen. Saboda moment dinsu na baya daya dawo masa. Baisan Meyasa ba har yanzu wannan moment din, ya kasa barin tunaninsa. Yana ahaka ne kuma bacci ya d’aukesa, batare daya cire hannunsa daga kan marar nasa ba. *5: am* Dai-dai alarm din wayarsa wacce ke kan gadon ta soma bugawa, wanda hakan yasa shi bude idanunsa, tare da daukar wayar tasa da sauri ya tsayar da alarm din gudun kada ya tasheta daga baccin da takeyi. Juyowa yayi ahankali ya kalleta. Kwance take ta mik’e duk jikinta, wanda hakan ya bawa kyakkyawar surorin jikinta bayyana, musamman santala santalan cinyoyinta, da kuma tsayayyun breast dinta, kasancewar tuni aninayen dake gaban rigar nata sun b’alle, saboda juyin da ta dingayi acikin baccin. Ganin breast din nata kaman zasu tsole masa idanu, da yayi ne kuma yasa shi janye idanunsa, acikin ransa yake ambaton sunan Allah, saboda yasan matukar ya ci gaba da Kallon breast dinta ahaka, baisan abunda zai iya faruwa ba, domin sau d’aya tak da yaga nipple dinta, ji yayi gaba daya duniyar na juya masa, Rayyern d’insa kuwa jinta yayi tamkar zata bar gangar jikinsa daya taɓasu kuwa ji yayi kamar nfiffige yayi yana firewa samane. Ahankali ya zare hannunsa dake cikin nata, Tare da sake rufa mata blanket kana cikin sand’a ya sauk’o daga kan gadon. Kaitsaye batare kuma da yayi kwakkwaran motsin da yasan zai tashe ta, daga bacci ba ya fice daga cikin dakin. Yana fitowa daga bedroom din nata kuwa dakinsa ya nufa. Tare da soma rage kayan jikinsa, bayan ya daura towel akan waist d’insa ne kuma kaitsaye ya wuce bathroom, inda ya had’awa kansa ruwan wanka. Kamar Koda yaushe atsanake yayi wankansa, bayan ya gama wankanne kuma ya d’auro alwala. Koda ya fito daga bathroom din, karamin towel ne ahannunsa yana goge ruwan dake jikinsa. Bayan ya kammala tsane jikin nasa ne kuma, ya bud’e sif din kayansa. Wani riga da wando ya ciro tare da sakawa ajikinsa, batare da wani bata lokaci ba kuma ya d’auki key din motarsa, tare da bud’e kofar dakin ya fito kaitsaye ya wuce masallaci. *5:40 am* Ahankali Jannart din ta gama ware Idanunta, wanda suka d’an k’ank’ance saboda bacci. Agogon bangon dake gefen gadon nata ta kalla, ganin lokacin Sallan asuba ya wuce ne kuma yasa ta tashi da sauri. Blanket din da take lullub’e dashi ta kalla, lokaci d’aya kuma abubuwan da suka faru daren jiya suka soma dawo mata. Da sauri ta waiwaya tare da soma k’arewa d’akin kallo, Ganin babu alamun Rayyern dinne kuma yasa ta sauk’e ajiyar zuciya, tare da d’an langwab’ar da Kai. Tamkar yana gabanta tace. “Aina d’auka anan ka kwana, nace maka ka tafi dakinka, ka tafi dakinka amma kaki, saida kaga nayi bacci sai ka lallab’a ka gudu, da ace anan ka kwana ainima dana jaka na fitar dakai da karfi, kamar yanda kayimin da naje dakinka kazo kana lallatseni.” Ta k’are maganan tana me sakin k’wafa, lokaci daya kuma ta zare blanket din dake jikinta, tare da zuro kafafunta kasa kana ta Mike tsaye. Direct toilet ta wuce tare da d’auro alwala, Koda ta fito kayan dake jikinta ta sauya, zuwa wani doguwar riga da hijab. Bayan ta shumfud’a sallaya ne kuma ta tada sallah. 10mn ta d’auka wajen yin sallan, domin Koda ta idar bata tashi daga kan sallayan ba har saida ta kammala azkhar dinta. Ganin Lokacin shida da yan wasu mintuna ne, kuma yasa ta koma kan gadon ta kwanta, take kuwa sabon bacci ya sake d’aukarta. Acan b’angaren Rayyern kuwa tunda aka sallame sallan asuban, yake zaune acikin masallacin yana karatu. Har saida yaga gari ya gama yin haske sosai, kafun ya rufe al’Qur’anin, tare da shafa addu’o’insa ya fito. Dai-dai lokacin kuwa 7:10 ta cika. Motarsa ya shiga tare da yi mata key, kaitsaye ya nufo gida, kamar yanda ya saba kuwa tun kafun ya karaso gidan yayi musu ordern abinci. Kasancewar yau Monday ne kuma, yasa yana shigowa cikin gidan direct bedroom d’insa ya nufa. Again wanka ya sakeyi, bayan ya fito ne kuma ya shirya kansa, cikin wani had’add’en black and white suit, wanda sukayi masa kyau sosai. Takalmin Gucci mai kalan black ya saka ak’afafunsa, tare kuma da agogon rolex Golding ash. Sosai kayan suka sake bayyana haske da kyaun fatarsa, Yayinda fuskarsa kuwa tafi komai d’aukar hankali atattare dashi, musamman k’awataccen sajensa dake sheki. Car key and briefcase da kuma wayarsa ya dauka, kana cikin takunsa na nutsuwa ya fice daga cikin dakin, jikinsa na tashin dadd’an k’amshi. Anutse yakai dubansa ga kofar d’akin Jannart din, duk da baisan cewar zuwa yanzu takai ga tashi ba ko a’a, haka ya nufi bedroom din nata kaitsaye. Ahankali ya murd’a handle din kofar d’akin ya shiga bakinsa d’auke da sallama. Dai-dai lokacin kuwa Jannart din, ta bud’e kofar bathroom ta fito, jikinta dauke da danshin ruwa, wanda da alama tashinta kenan taje tayi wanka. Idanunsa ya tsura mata yana me kallonta daga sama har kasa, kasancewar tana sanye ne da Bathrobe ajikinta, sai kuma wani karamin towel dake rike ahannunta. Jannart ko Ganin irin Kallon da yakeyi mata d’inne, yasa ta turo d’an bakinta. “Ina kwana.” Ta fad’a tana meyin kasa da Idanunta, Dan tun a kallon farko da tayi masa ta fahimci cewar yau din yayi kyau sosai. Jin amo da sautin muryarta acikin kunnuwansa ne yasa shi lumshe ido, in a reality voice d’insa yace. “Lafiya ya jikinki?” “Nayi sauki sosai.” Jannart din ta fad’a da d’an hanzarinta, wanda kuma tayi hakanne saboda tunawa da wani abu da tayi. “Good Idan kin kimtsa inason ganinki afalo.” Rayyern din ya fad’i haka, batare kuma daya sake cewa komai ba, ya juya kaitsaye ya fice daga d’akin. Da kallo Jannart din ta bisa. “Kullum sanjawa yake kamar wahainiya, yanzu zaiyi maka magana da tausasawa, amma anjima kuma saiya sanja kaman bashi ba.” Ta fad’a abayyane tare da d’an murgud’a baki tamkar Wacce take gabansa. Sanin yace yana jiranta ne kuma, yasa ta karasa gaban mirror, mai kawai ta shafa sai kuma powder, da lip gloss kamar yanda ta saba iya su kawai ta shafa. Batare da ta kara wani abunba ta bud’e trolleyn kayanta. Wani doguwar riga mai kalan red ta ciro, hade da zurawa ajikinta. D’as haka rigar tayi mata, duk da kuwa cewar rigar bata kama ta ba, Dan irin boubou dinnan ne amma saida shape dinta ya bayyana, more especially hips dinta. Hulan turban ta sanya akanta bayan ta sake dogon gashin kanta, wanda ya kwanta a bayanta. Kwarai tayi kyau sosai domin red color din, ya bayyana hasken da fatarta ta kara. Anutse ta murd’a handle din kofar ta fice. Tana saka k’afarta acikin falon kuwa, daddad’an kamshin turarenta ya ziyarci hancinsa. Ahankali ya ajiye spoon din dake hannunsa, tare da d’an d’ago kansa ya kalleta. Tabbas yaso ya dauke kansa daga kallonta, amma saidai ganin yanda tayi kyau yasa shi kasa aikata hakan. Itakuwa Jannart Ganin irin Kallon da yakeyi mata ne, yasa ta sadda kanta k’asa tare da karasowa cikin falon, ta zauna akan lallausan carpet din daya malale tsakiyar falon. “Gani.” Ta fad’a cikin sanyin murya. Wanda kuma hakanne yasa shi, turo mata plate din chip and ketchup din dake gabansa. “Kici.” Ya fad’a atak’aice cikin kuma tsare gida, domin yasan abune mai sauki tace masa ta koshi. Tabbas kuwa hakan da yayi mata din yayi aiki, Dan yanayin yanda taji muryarsa, yasa ta d’aukan plate din, batare da ta musa masa ba ta soma tsakalan chips din. Duk da bata wani jin dadin abincin abakinta, amma yanayin yanda taga mood d’insa yasa dole ta d’anci kad’an. Rayyern kuwa ganin ta d’anci abincinne, yasa shi d’auko ledan magungunanta dake bayansa, batare daya saki fuskarsa ba ya b’are magungunan, tare da d’aukan goran ruwa. D’agowa yayi ya kalleta, karab kuwa suka had’a idanu da ita, ganin yanda Idanunta suka kawo ruwa ne kuma, yasa shi sake d’aure fuska, lokaci guda ya dawo asalin Rayyern d’insa. “Meye kike wani kallona kona cinyemi ki wani abin ne?” Ya fad’a yana me kokarin b’are injection din dake hannunsa. Aikuwa kamar jira takeyi yayi maganan, hawayen dake cikin idanun nata suka soma gangarowa. Cike da tsoron abubuwa biyun dake kusantota, murya na rawa tace. “Dan Allah Naan karkamin allura, naji sauki tun jiya yanzu babu abunda yake damuna, Dan Allah kayi hakuri...” Ta kare maganan tana me yayyarfa y’an yatsun hannunta, cike da tsananin tsoron abunda zai faru. D’ago kansa yayi ya sake kallonta, adai-dai lokacin da yake zuk’an ruwan alluran, saboda yanda yaji muryarta na rawa sosai ne kuma, yasa shi sake had’e fuska. In don’t care manner yace. “Nasan kinji sauki, amma dole Idan anfara ak’arasa, ki tsaya Idan ba haka ba kuma nayi miki mai zafi.” Da sauri ta zazzaro Idanunta tare da soma jan jikinta baya, cikin tsananin tsoron zafin da alluran ke dashi, tana me yayyarfa hannayenta tace. “Dan Allah Naan kayi hakuri karkamin alluran, zansha maganin na yarda amma banason allura, Dan Allah karka min...” Takai karshen maganan tana matso hawaye Idanunsa ya d’an zuba mata saboda, shikam yanda yake hango tsananin tsoron alluran acikin Idanunta mamaki abun yake bashi. Tabbas yasan cewa da gaske takeyi batason alluran, To amma tayayane zata warke Idan ba’ayi mata ba? B’oyayyar Ajiyar zuciya ya sauke, tare da d’an zamowa ahankali ya soma kokarin kamo hanunta. Ganin hakanne kuma yasa azabure ta tashi zata janye jikinta baya, saidai kuma kasancewar ya fita zafin nama, kafun tayi wani yunkuri tuni ya kamo hannunta. “Ki tsaya ko kuma alluran ta karye ajikinki.” Rayyern din ya fad’a yana me k’ok’arin nannad’e mata hannun rigarta. Kanta ta soma girgizawa da sauri, lokaci daya ta fara shishita da ya yarda hannu, take ta soma kokarin kwace hannunta, cikin muryar shogoba tace. “Please Naan Please......” “Shiiiiiii.” Ya katseta ta hanyar sanya y’ar yatsarsa akan labb’anta, baisan Meyasa ba sosai kukan nata yake tab’a masa zuciya. Aduk lokacin da ta had’asa da Allah Kuwa, ji yakeyi zuciyarsa na ci gaba da karyewa. To amma lafiyarta fa? Babu wanda yake son magani da allura, dole ce kawai take sawa mutum ya mika jikinsa ayi masa allura. Ahankali ya sanya hannunsa ya riko dantsen ta, cikin yanayi na d’an shammata ya soka mata alluran acikin jikinta. Take kuwa zafin alluran na shiga cikin jikinta, ta saki wani irin k’ara mai had’e da kuka. Cike da tsananin jin haushinsa kuma, ta caka nails dinta akan wuyansa. Sarai yasan tayi hakanne da gayya, duk da yaji zafi kuma amma bai nuna ba, tas kuwa ya juye mata ruwan alluran acikin jikinta. Yana zare alluran tana k’ara sakin sabon kuka, tamkar Wacce aka daka haka take kukanta tsakani da Allah. Wani irin yalwataccen murmushi ya saki, domin Abun ya basa dariya sosai, saidai bai nuna mata ba ya fusge. Tafukan hannayenta ya kamo tare da zuba mata magungunan acikin hannunta. “Kishasu yanzu yanzu.” Ya fad’a yana me mik’a mata goran ruwa. Ko kallonsa batayi ba, balle yasa ran zata sha maganin, hasalima Kanta ta kifa da jikin kujera, ta shiga rera masa raki. Rakin da yayi masifar yin tasiri acikin zuciyarsa, haka kuma rakin da yakejinsa har cikin Brain d’insa, ya haifar masa da rauni. Ya kuma sake jefa masa tausayinta acikin zuciyarsa. Idanunsa ya d’an zubawa kyakkyawar fuskarta Wacce duk ta b’aci da ruwan hawaye. Ahankali ya d’an rank’wafo kusa da ita, tare da karyar da wuyansa gefe. “Janna.” Ya kira sunanta da muryar rad’a, tare kuma da d’aura tafukan hannunsa akan nata. Kwarai taji amon muryar tasa, domin duk da kuwa kuka take, amma saita tsikar jikinta suka mimmike, sauti da kuma taushin muryar sun shigeta k’warai. “Janna!!” Ya sake kiran sunanta akaro na biyu, still da muryarsa dake kashe jiki. Sanin da yayi cewar ba zata amsa shi bane kuma yasa, ahankali ya kamo hannunta ya d’aura akan bakinsa, again cikin rad’a yace. “I’m sorry Jannart please stop crying kinji, alluran akwai zafi ne?” Yayi maganan yana me goga tsakiyar tafin hannunta akan labb’ansa. Hakan da yayi dinne kuma yasa duk tsikar jikinsu mimmikewa, musamman Jannart da takejin abun na yawo acikin jikinta, wanda hakan yasa ta nemi kuka da kuma zafin alluran da takeji din ta rasa, saidai sheshshek’a da take ta sakewa akai akai. Rayyern kuwa idanunsa ya zuba wa, jajayen labb’anta wanda suka jike da ruwan hawaye. Sunyi matukar yi masa kyau sosai, haka ma shagwab’a face dinta, wani abu yakeji na musamman acikin jikinsa. Hakan yasa ahankali ya d’an sake matsowa kusa da ita, har ya zamana numfashinsu na gauraya dana juna. Idanunsa ya lumshe adaidai lokacin, da yaji Sauk’an numfashinta akan kirjinsa, ahankali ya danyi kasa da kansa, tare da shakan kamshin Jannart din. Jannart dake sakin sheshshek’an kuka kuwa, sautin numfashinsa ne yasa duk jikinta mutuwa, wanda hakan yasa ta lumshe Idanunta, tana me amsar sakon dake shiga jikinta. Domin yanayin yanda Rayyern din ke goga labbansa, akan tsakiyar tafin hannunta yasa ta jin tamkar sumbatan tane yakeyi, musamman da ya kasance lallausan sajensa na gogan hannun nata. Sake rank’wafowa yayi tare da lumshe idanunsa, wanda hakan yasa fuskarsu kusan had’ewa waje d’aya. Dai-dai bakinsa zai Sauk’a akan kasan hancinta ne kuma, wayarsa dake gefe ta soma k’ara. Wanda hakan yasa shi janye jikinsa da sauri, agogon dake daure atsintsiyar hannunsa ya duba. Ganin da yayi lokaci ya tafi ne kuma, yasa shi mikewa da sauri tare da d’aukan briefcase d’insa. Haka ya d’auki wayar tasa batare kuma, da yayi picking call din ba, ya fice daga cikin falon da sauri saboda yayi latti sosai. Jannart kuwa jin alamun ficewarsa daga falonne yasa ta bud’e Idanunta. Wanda sukayi ja saboda ɗan kukan da tayi. Kofar falon tabi da kallo mai kama da harara, lokaci daya kuma cikin haushin kanta tace. “Ni meyasa ma na daina kukanne? Wallahi Allah saiya sakamin, kuma bazan sake fitowa falon ba balle harka Ganni kamin allura na gaya ma Abba na ya hana amin allura.” Ta kare maganan tana me dawo da sabon sheshshek’an kuka, tare da zamewa ta kwanta awajen. Rayyern kuwa yana fita agurguje ya shiga motarsa, kaitsaye ya nufi Paradontal hospital, Dan acan zasu gudanar da Kidney Surgery yau din. *Kano Nigeria* Alhaji Idi Sale Dakata. Gaba d’ayansu zaune suke acikin wani katafaren falon, da kaitsaye za’a iya kiransa da aljannar duniya. Domin kuwa falone daya amsa sunansa. Alhaji Idi Sale Dakata, Doctor Khamal, Alhaji Abdu Tababa, sai kuma Enginer Alkali Baba da Alhaji Bala tambari. Way’annan mutane biyar sune ke zaune acikin falon, Yayinda kowannensu da abunda yake sakawa acikin ransa. Dr. Khamal ne da duk yabi ya had’a gumi duk da sanyin A/C n dake tashi acikin dakin, ya d’ago ya kalli abokan zaman nasa. Hankalinsa atsananin tashe yace. “Agaskiya bazan b’oye muku ba na fara tsorata da wannan al’amarin, komai namu sake lala cewa yake kullum, muna fuskantar barazana tako ta ina, daga gefe ga wancan d’an iskan yaron Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mainasara, company d’insa sai kara bunk’asa yake akowacce rana, duk share holders dinmu sun tafi izuwa companynsa, still Acan Moscow din daya tafi, nasarori kawai yake samu, domin duk wani labarin nasararsa yana zuwa kunnena, na rasa yanda zanyi nikam narasa yanda zanyi na kawar da Dr. Rayyern daga doron duniyar nan.” Shiru ne ya gifta atsakaninsu, kaman na yan wasu minute Alhaji Abdu Tababa ne ya gyara zama, tare da fuskantar Alhaji Idi Sale Dakata. Cikin yanayin damuwa yace. “Ina matukar jin tsoron ace shirin da mukayi shekaru 20 baya ya tar watse, dukanmu nan zamu shiga tashin hankali marar misaltuwa, shin menene mafita Alhaji Idi Sale Dakata? Menene mafita.” Idanu Alhaji Idi Sale Dakata’n ya rumtse, cike da takaici hadi da b’acin rai kuma yace. “Tabbas tarkon da muka d’ana ne ya kauce, Munkiwata abun harinmu da kanmu amma ayanzu yazo ya b’ace mana, da way’annan hannayen shekaru 22 nayi ina kiwata abun harina, bawai Don ya girma ya amfana dani ba, saidan Nina amfana dashi, tayaya zannemi abun hari na na rasa? Tayaya? Lallai Tabbas akwai wanda yake ankare da takuna, akwai kuma wanda yake dasa hannu akan rasa lu’u’un dinaren dana jima Ina adanawa da b’oyewa.” D’an tsagaitawa da maganan nasa yayi, tare da d’agowa ya kalli abokan nasa. Cikin k’una da kuma zafin zuciya yace. “abun harina ayanzun guda biyu ne, wanda kuma kunsani basai na fad’a ba, Lallai kuma lokaci yayi dazan tauna tsakuwa dan aya taji tsoro, ashirye nake dana kawar da duk wani wanda yace zai shiga gabana.” “Kwarai kuwa hakan shine dai-dai kuma muma muna bayan hakan, amma wani hanzari ba gudu ba Tayaya ne zamu samo abun harinmu?” Cewar Engineer Alkali Baba. Wani irin shu’umin Murmushi mai dauke da tsananin mugunta, Alhaji Idi Sale Dakata yayi. Ahankali kuma ya mik’e tsaye tare da zura hannayensa acikin aljihun rigarsa. Cike da isa da kuma yarda da abunda ke cikin zuciyarsa yace. “Ta yanda muka rasa abun harinmu tanan zamu sake samoshi, Lallai wanine yayi wasa da hankalina ya sanjamin taku, nima kuma zanyi wasa da hankalinsa wajen sanja nawa takun, Yanzu wasan ya fara ni Idi Sale Dakata babu wanda ya isa yamin shamaki da cikar burina, kujira kuga abunda zai faru nanda wattani biyu rak.” Dariya duk suka kwashe dashi. Dai-dai lokacin kuma sukaji anbud’e k’ofar falon sirrin da suke ciki, wanda hakan yasa cike da tsananin mamaki hadi da razana duk suka d’ago kansu, inda suka sauk’e idanunsu Akan...! By *Garkuwan Fulani* Akan Barrister Kabir, Wanda shigowansa kenan cikin falon, duk da kuwa yaji abunda suke fadad’in amma saiya yi kamar bai ji komai ba. Ganinsa da sukeyi dinne kuma yasa Dr Lukman da kuma Alhaji Abdu Tababa yin shiru, tare da soma kallon kallo atsakaninsu, Wanda kuma hakan alamace dake nuna zallan rashin gaskiyarsu. Alhaji Bala tambari kuwa wani irin kallon ƙasa-ƙ’asa yakeyiwa Barrister Kabir ɗin mai kunshe da alamomi masu tarin yawa. Alhaji Idi Sale daka ta kuwa wani kallo ya shiga yiwa k’anin nasa, irin kallonnan mai d’auke da ma’anoni daban daban. Saidai kuma gudun kada Barrister Kabir din ya zargi wani abu, yasa Alhaji Idi Sale dakatan ya d’anyi gyaran murya yace. “Barrister kazo adai-dai domin kuwa magana muke akan yanda zamu fad’ad’a kasuwancinmu, musamman company’s dinmu, way’anda ayanzu shareholders dinmu suka soma janyewa, badan komai ba kuma saidan sabon Companyn Mainasara wanda ayanzu mafi yawan y’an kasuwa dake cikin jihar Kano, dama na sauran garuruwa, harda mak’otanmu, suka zuba hannayen jarinsu acikin companyn, Wanda hakan kuma bak’aramin tawaya ya kawo ga namu companyn ba.” Ya k’arasa maganan a dai-dai lokacin da Barrister Kabir ya gama, k’arasowa cikin falon tare da neman waje ya zauna, akan d’aya daga cikin kujerun falon. Ajiyar zuciya Barrister Kabir ya sauke, kafun ahankali ya d’ago ya soma kallon kowannensu d’aya bayan d’aya. “Hakan yana da kyau tabbas, domin ni kaina nafahimci cewar, shareholders din companies dinmu sun soma ja baya, musamman kamfanoninmu na kayan masarufi.” Ya ida maganar yana me kallon Dr Lukman da yake sharce gumin daya kwanta agoshinsa, Wanda kuma Gumi ne na tsananin rashin gaskiya da tashin hankali domin haka nan yake jin fargaba in ya kalli ƙwayar idon Barrister Kabir ɗin. Alhaji Idi Sale Dakata kuwa, hannunsa yasa ahankali ya dafe zuciyarsa, cikin wani yanayi mai wuyar nazarta yace. “Shin ka samu wani labari adangane da b’atan Jannart kuwa?” Yanayin yanda yayi tambayar ne, yasa Barrister Kabir d’ago Kansa ya kalli Yayan nasa. Tsawon mintuna biyu kafun ya girgiza Kansa, kana cikin nazartar fuskar yayan nasa yace. “Babu wani labari akan b’atan Jannart, amma dai nasan y’an sanda na bayyane da kuma ss suna nan suna aikinsu akan hakan.” “Allah yasa aganta, domin kuwa mahaifinta yana cikin tashin hankali da alhinin rashinta, kuma ganinta ne kadai zaisa ya warke daga wannan ciwon daya kamashi.” Engineer Alkali Baba ya fad’i hakan, yana me kallon Alhaji Idi Sale Dakata. Barrister Kabir kuwa Kansa ya sunkuyar, tare da sakin wani b’oyayyen murmushi. Acikin ransa kuwa cewa yayi. “Lallai watarana Gaskiya za tayi halinta tabbas, watarana fuskokin da suke dauke da murmushi ayanzu, sune wanda zasu kasance cikin bakin ciki da danasani mara amfani da tarin kunya.” Da alama kuma su Alhaji Idi Sale Dakata’n, sun manta cewar da Lawyer suke tare, Wanda ko yaya aka fadi maganar daba gaskiya ba zai iya gane ta hanyar nazartan ko wanne harafi da ƙididdigansa filla-filla. Daga haka kuwa Shirune ya biyo baya atsakaninsu, inda kowannensu ya kasance da abunda yake sakawa acikin zuciyarsa. Musamman Alhaji Idi Sale Dakata, Wanda zuciyarsa ke ci gaba da tsara plan din dake yawo acikin tunaninsa, shi kad’ai yasa tsarinsa haka kuma shi kad’ai yasan inda ya dosa. Abubuwa uku dake cikin zuciyarsa lallai tabbas saiya cimmasu, koda kuwa hakan yana nufin rasa wasu rayukan. Yayinda Dr Lukman kuwa babu wani abu dake sukar zuciyarsa akullum, face nasara da kuma d’aukaka had’i da cigaban da Dr Rayyern Bashir Muhammad Mainasara ke samu, musamman akan aikin likitancinsa. Tabbas wuta ne keci a zuciyar Dr Lukman, Wanda ayanzu bashi da wani buri da ya wuce, kawar da Dr Rayyern a doron k’asa kamar yanda ya alk’awarta wa kansa, cewar watarana tabbas za’a wayi gari babu Dr. Rayyern Bashir Muhammad Mainasara. Shi kuwa Barrister Kabir abunda ke cikin zuciyarsa, ingantaccene wanda ya tabbata watarana sai ya faru, matukar yana raye to Tabbas saiya Bayyana b’oyayyen sirrin da aka bunne tsawon shekaru. *Ethopia* Riyyam nsra. Munafukan idanunsa da sukayi ja sosai ya lumshe, tare da sake gyara kwanciyarsa, kana ahkanli kuma ya sake tura hannunsa cikin mararsa. Batare da an d’au koda minti daya ba kuma, ya sake bude idanun nasa inda ya sauke ganinsa, akan wata kyakkyawar yarinya wacce hoton videon ta ya cika gaban wayarsa. Sosai yake kallon yanda yarinyar ke motsa duk wata gab’a najikinta da sunan wai rawa. “Shonah!” Ya karanta sunan da yarinyar ke amfani dashi, wacce kuma da dukkan alama musulmace, saidai wayewa da kuma rudin shaidan hadi da sharri da illan dake cikin TIKTOK yasa ta koma tamkar y’ar arna marassa tarbiya da al'k’ibballah. Sake gyara kwanciyarsa yayi, tare da kurawa breast dinta idanu, kasancewar shatinsu ya fito ta cikin t-shirt din dake jikinta. Duk da cewar yau yafara ganinta a TIKTOK din, amma tayi masa sosai, domin all videos dinta duk na banza ne, Dan ko sau d’aya babu inda ta saka kayan kirki wanda duk tawagar ibilasan TIKTOK d’in kanyi haka wai dan a samu Follower dan yin tutiya da al'ummar da zasuyi ta ingiza su ga hanyar halaka mai fad’i musu gsky suyi mishi taken Allah ka aika munafukinmu can nesa... Sun mance daga bakin magautanka ko mahasadanka kake saurin gane kurenka har ka gyarashi in kana da shi ɗin in kuwa hasadace kawai tasa a sukeka ko a ɓatanci gareka to ai su mahasada gishirine na ci gaban rayuwan ɗan Adam, domin idan Ubangiji yayi nufin ɗaukaka wani bawa nasa to a harsunan magautanka mahasadansa zai ɗaukaka shi! Bio dinta daya karanta ne kuma yasa shi, following dinta saboda yaga tasa tutar Nigeria, Wanda kuma hakan alamace dake nuna cewar y’ar Nigeria ce. Take kuwa yaga tayi following dinsa back, before 10 second kuma saiga DM dinta ya shigo wayarsa sabida ganin sunanshi yayi following nata kawai ya isheta abin al'fahari domin sanuwarsa da shuhurarsa ya wuce zaton mai zato. Idanunsa yad’an zazzaro take kuma yasaki wani irin shu’umin murmushi, ko kusa baikawo aransa cewar zatayi accepting nasa haka ba dan shi kansa yaga kanta yana hayak’i shaidan na kad’a mata tana juyawa da bin linzaminsa. Shiga cikin DM din nata yayi, inda ta rubuta masa sak’o kamar haka. “Hey handsome how are you?”. Inda akarshen rubutun tasa masa wani d’an banzan Emoji dake nuna kwarewarta a iskanci. Ganin emojin ne kuma yasa Riyyam sake sakin murmushi, cike da shauki ya rubuta. “Sexy.” tare da tura mata, Dan yasan zata fahimci abunda yake nufi dan yasan mafi akasari duk kanwar jace, tabbas akwai na gari a TIKTOK amman basu da yawan watsastsun more especially in akayi duba da shigar mutun da kalamansa sabida mafi aksarinsu tawagar TIKTOK sun zama tamkar rainon karnuka. Aikuwa take tafahimta. “You want?” Ya karanta sakon da ta turo masa, inda jikinsa na b’ari yayi mata reply da. “Yeah I want.” Emojin murmushi ta turo masa, take kuma saiga wasu bad videos dinta sun shigo wayar tasa, tare da message na “Where are you living?” “Oh My God she’s hot” Riyyam din ya fada da d’an karfi, tare da zaro harshensa ya lashi labb’ansa, tare da kurawa videon da yake kallo din idanu. Yanda yaga yarinyar naked ya masifar tayar masa da hankali, take yaji yanason yin video call da ita. Hakan yasa cikin gaggawa ya tura mata number dinsa, tare da sawa ta turo masa nata. Da hanzari yayi dialing numbern nata to face time. Dai-dai lokacin kuwa Zaitoon ta turo kofar dakin nasa, bakinta dauke da sallama. Amatukar zabure ya kifa wayartasa, tare da juyowa yana kallon Zaitoon din, da munafukan idanunsa na rashin gaskia. Itama Zaitoon din kallonsa tayi, ganin da tayi duk yana zabure ne kuma yasa ta, watsa masa harara tare da cewa. “Are you okay?” “Yea I’m okay, mekika shigoyi dakina?” Riyyam din ya tambayeta yana me hade fuska, tare dayin rau rau da idanunsa. Alamun dai rashin gaskiya. “Oho mezanzo nayi ad’akin dan rawan TIKTOK? Mammy ne tace nazo nakiraka.” Zaitoon din ta fada tana me hararansa, batare kuma da tajira maizaice ba, ta juya tayi tafiyarta. Tana fita kuwa Riyyam din ya zaro wayarsa, tare da ci gaba da watching videon yarinyar. Sam kwata-kwata ajikinsa baya majin cewa, hakan da yakeyi badai dai bane, bayan kuma ada ba haka yake ba, fitowar TIKTOK ne duk ya sauya masa rayuwa, kuma ayanzu yanajin cewa yakai Namiji, yaje stage din da yakejin Mace ne cikon rayuwa. Subahanallah saboda waya kawai arana, baisan irin yawan zunuban da yake dibarwa kansa ba, nau’in Zina babu Wanda bayayi kamar dai yadda matan TIKTOK ke bada dama ta wurin bayyana surar jikinsu, yayi zina da ido sannan yayi na baki, still kuma yazo yayi na gaskiya. Wanda a zahirin gsky taɓararsa ma da d’an sauk’i akan wasu da suka meda man hajar dandalin yad’a fasadin luwad’i da maɗigo ya subahanallah. Haka dai ya b’ata lokaci yana kallon videos din yarinyar, batare daya tuna cewar Mammy nakiransa ba. Wannan itace banzar d’abi’ar Riyyam nsra wanda, Mammy dama y’an uwansa basu san yanayi ba. Wanda kuma hakan k’addarace kana kuma rubutaccen Al’amari wanda Allah Ya rubuta, dole kuma saiya faru. Ta k’ark’ashin sakacin iyaye da sakarwa yaransu wayoyi kara zub’e suyi tsiyar da suke so. Kano Nigeria Murmushin Mamy tayi tare da kallon Ramadan da yake gyara zaman hulan kanshi sai k’amshi yakeyi. “Toh naga dai alamun sauri kakeyi, kaje kawai sai ka dawo muyi mgnar!”. Cikin jin dad’in hakan ya saki murmushin da fuska tare da cewa. “Dad’ina da ke Mamy na saurin ganuwa, sai na dawo”. Ya ida mgnar yana mai fita. “Allah ya kikaye hanya, ka gaida min surkar tawa”. “Amin zataji”. Ya faɗi yana fita. Yana fita kai tsaye side d’in Baba Maud’o ya nufa, Kai tsaye cikin d’akinsa ya nufa, yana mai sallama a saman lips ɗinshi. Wani irin masifeffen bugun zuciya Baba maud’o yaji, lokacin ɗaya cikinsa ya fara ɓari miƙewa yayi cikin zafin nama, ya juyawa ƙofar shigowa baya, da sauri Ramadan ya tsaya ganin alamun yanzu Baba Maud’on ya fito wonka don dashi sai gajeren wando, shiru yayi baiyi mgna ba haka shima Ramadan sai dai idanunshi da ya zubawa k’eyan Baba Maud’on cikin wani irin yanayi, Shi kuwa Baba Maud’o hannunshi yake miƙa wa gefen gadon inda rawanin buzayensa yake, yana mai son jawowa, Da sauri ya kuma kauda kanshi jin muryar Ramadan na cewa. “Afwan Baba Maud’o dama zan sallamekane zan tafi gun Rainaha”. Cikin daburtacciyar murya ba tare da ya juyoba yace. “Masha Allah Ramadan sai ka dawo”. Kasake Ramadan ɗin yayi ganin sam Baba maud’on yaƙi juyowane yasa ya juya ya fita. Mota ya shiga kai tsaye ya nufi gidansu Raihanan. *RUSSIA* Mascow. 5:30 pm. Dai-dai daya bayan daya suke fitowa, daga cikin babban theatre room din, da suka kwashe sama da awanni 4 acikinsa, suna gudanar da Kidney surgery. Ahankali yake tafiya yana me kokarin Zare, hand gloves din dake hannayensa. Wassai yakejin zuciyarsa, babu wani damuwa domin yayi archiving duk wani abunda yakeso, domin kamar koda yaushe yauma yayi nasara akan surgery din da sukayi, kuma shi yayi winning. Wanda hakan yasa matsayinsa ya zama na musamman akan sauran Doctors, din da sukeyin aikin tare. Dr Pola Denemith wanda shine babban shugaba awajen. ne ya karaso inda Rayyern din yake, tare da mika masa hannu, cikin jinjinawa yace. “Congratulations succeeder”. Murmushi Rayyern din yayi, Wanda ya bayyana tsananin kyawunsa, hadi da zallan kwarjini da kuma haiban da yake dashi. Cikin muryarsa ta nutsuwa akoda yaushe yace. “Thank you Sir.” Sauran Doctors din da sukayi aikin tare ne, kuma suka zo suna yi mishi congrats. Saboda ya samu sakamako mai kyau, domin sosai surgeryn da yayi din yayi kyau. Ahankali yakai dubansa ga tsadadden agogon dake daure akan tsintsiyar hannunsa. 5:45 dai-dai daya ganine yasa shi furzar da iska mai sanyi ta bakinsa. Ahankali kuma ya lumshe gajiyayyun idanunsa, saboda fad’o masa arai da tayi. Kukan shagwab’anta ne ya shiga yi masa yawo acikin brain, Wanda hakan yasa ahankali ya sauke wata sassanyar ajiyar zuciya. Still agogon hannun nasa ya sake kallo, for the first time da yaji zuciyarsa ta karbi tunaninta. Yasan bata da lafiya tun safe kuma daya fita bai sake bin takanta ba, haka kuma yasan zuwa yanzu dole tanajin yunwa. “Ko taci abincin rana? Uhum na safen ma da ya taci” Zuciyarsa tayi masa tambayar, da baida amsarta yana mai jin zaƙuwan komawa gida. “Zamu iya wucewa ko naga dare yanayi.” Muryar Dr Sulaiman ta katseshi daga tunanin da yakeyi. Numfashi mai dumi ya d’an fesar, batare kuma daya kalli Dr Sulaiman din ba yace. “Eh muje.” Ya kare maganan yana meyin gaba, Wanda hakan yasa su Dr Sulaiman din rufa masa baya, domin kuwa sudinma duk agajiye suke. Kamar yanda suka saba kuma, koda sukazo compound din asibitin, direct motarsa ya shiga, sukuwa already dama taxi najiransu, shiyasa bawani b’ata lokaci duk suka fice daga cikin asibitin. Sannu ahankali yake driving motar, tare da bude glass din window‘ dake kusa dashi, yana me shakan daddd’an iskan dake busawa, gefe guda kuma ga tsananin sanyin da ake na ratsa jikinsa. Kasancewar kuma glass din windown motar nasa asauke yake ne , yasa duk jacket din dake jikinsa bai hanasa jin daddad’an sanyiba Wani irin yanayi yakejin kansa aciki yaudin, yanayin da baisan dame zai kirasa ba, baisan meyasa yakejin yanason ya koma gidan ba. Idanunsa ya kuma dan lumshewa ahankali, sakamakon tunawa da yanayinsu na jiya da yayi, yanda kirjinsa ya had’e da nata, da kuma hucin numfashinta dake sauka akan fuskarsa da yanayinsu na safiyar yaud’in. Take yaji tsikar jikinsa tayi wani irin zubawa, dai-dai lokacin kuma ya iso, wani katafaren Cafe, Wanda anan yakeson yi musu takeaway yau din. A kasalance ya bude murfin motar ya fita Direct cikin Cafe din ya shiga, cikin mintuna kalilan kuma yasa akayi musu takeaway, saidai yau Arab dishes ya saya musu, da kuma kalan abincin yan Russia’n. Bayan ya kammala ne kuma ya dawo motarsa, tare dayi mata key direct ya nufi hanyar Mosque saboda yafiso sai yayi sallolinsa kafun ya koma gidan. Acan b’angaren Jannart kuwa tunda yayi mata alluran nan na safe, ta kwanta akan lallausan sofan, dake Malale atsakiyar falon, bacci tayi sosai Dan ba ita tafarka ba, sai wajajen la’asar. Koda tayi sallan la’asar kuwa sake, komawa wani sabon baccin tayi. Kasancewar alluran da yayi mata din yana da karfi sosai, gashi kuma dama tun da ta kwanta ciwon batayi wani bacci mai tsawo ba sai yau. 6:00 pm Ahankali take bud’e idanunta wanda suka danyi mata nauyi, tare kuma da Dan kumburowa kadan saboda baccin da tayi. D’akin nata ta fara bi da kallo, tare kuma da kallon babban agogon bangon dake cikin dakin. Ganin lokaci da tayine kuma yasa ta zazzaro idanunta, masu kama dana y’an maye, Dan kwata kwata bata yi tunanin ta b’ata lokuta mai tsawo wajen yin baccin ba. Ajiyar zuciya ta d’an sauke tare dasa hannu ta dafe, Kanta da takejin yana dan sarawa. Haka takejin duk jikinta babu karfi, ga kuma wata yunwa dake k’wak’ulanta, kasancewar rabonta da abinci tun wanda yabata taci da safe. Tuna hakan da tayi dinne kuma, yasa take taji ya fado cikin zuciyarta. Fuskarta ta kwabe asanyaye tare da turo d’an karamin bakinta gaba, saboda tunawa da alluran da yayi mata da tayi. Tafin Hannunta tasa ahankali ta shafa inda yayi mata alluran, wanda har yanzu wajen yana danyi mata zafi. “Washhh Naan zafi.” Ta fad’i hakan asanyaye, tamkar kuma Rayyern din yana gabanta, cikin tura baki ta zuro da kafafunta kasa, tare da tashi daga kan gadon ta wuce toilet tana mai murza tafin hannunta tuno yadda yayi ta murza mata tattausan lips ɗinshi a tsakiyar hannun. Tana shiga kuwa ta sakarwa kanta ruwan shower, duk da cewar ana sanyi sosai amma bata kiyayeba, da ruwan sanyi tayi wanka, bayan ta gama wankanne kuma ta d’auro alwala. Anutse ta murd’a handle din kofar toilet din ta fito, daure da wani mini brown towel, still kuma hannunta na rike da wani towel din tana tsane jik’akk’en gashin kanta. Kaitsaye gaban mirror ta nufa, inda tayi amfani da handryer wajen busar da dogon gashin kanta. Koda ta kammala lokacin sallan magriba yayi, hakan yasa batare da tayi wani shafa ba, ta zura wani doguwar riga tare da babban hijab ajikinta kana ta tada sallah. *Rayyern* Shigowarsa cikin gidan kenan, kamar kuma yanda ya Saba anan cikin parking space yayi parking motar tasa. Tare da bude murfin motar ya fito, hannunsa rike da ledodin takeaway din da yayi musu. Har ya juya zai tafi, sai ya kuma tsayawa yana kallon kwalin dake bayan motarsa. Ɗan jim yayi tare da yin alamun tunani. “Okay na tuna maganin Janna”. Ya faɗi yana buɗe marfin bayan. Ɗan katon ɗin ya ɗauko. Tare da juyawa ya nufi cikin gida. Jiki a sanyaye ya kutsa kansa cikin falon, bakinsa dauke da sallama wacce bata da karfin sauti sosai. Idanunsa ya dan zubawa cikin falon ahankali, kamar me nazartar wani abu. Kamar kuma yanda yayi tsammani hakanne, domin bata cikin falon saidai babban tv plasma din dake ta aiki shi kad’ai. Baya ga haka kuma komai dake cikin falon nead yake. K’arasa shigowa cikin falon yayi, tare da ajiye ledodin da ƙaramin katon ɗin dake hannunsa akan table, inda idanunsa kuwa ya saukesu akan magungunan Jannart din dake kan kujera, Wanda da’alama kwata kwata bata shasu ba. Sachets din magungunan ya d’aga, tare kuma da juyowa anutse ya kalli kofar bedroom dinta. Almost 2minute kaman me nazartar wani abu kuma, sai ya janye kansa tare da maida magungunan ya ajiye. Batare daya sakeyin wani yunkuri ba kuma, cikin yanayin da yakejin kansa aciki, na gajiya da kasala ya wuce bedroom dinsa. Yana shiga cikin bedroom din kuwa, dadd’an kamshin turarensa da kuma sanyin da ake ya daki fuskarsa, Wanda hakan yasa ala dole ya lumshe idanunsa, tare da fesar da numfashi. Kana Atsanake ya soma rage Kayan dake jikinsa, inda ya rage daga shi sai boxer, saidai Kuma kasancewar ana sanyi sosai ne, yasa shi zura wani bathrobe ajikinsa. Batare da wani b’ata lokaci ba kuma, direct ya wuce bathroom. Kamar koda yaushe ruwan wanka mai azabar kamshi da kuma dumi, ya hadawa kansa acikin bathtub, tare da shiga ciki ya kwanta. Dai-dai lokacin da dumin ruwan ya fara ratsa shi ne, kuma ya soma sakin ajiyar zuciya akai akai tare da lumshe, Golding eyes dinsa masu matukar daukar hankali. Kusan mintuna 10 ya dauka ahakan, kafun daga bisani yayi wanka. Bayan ya kammalane Kuma ya fito daga toilet din, hannunsa rike da karamin towel yana me goge gashin kansa. Direct dressing mirror ya nufa, bayan ya gama goge gashin nasa ne kuma, ya shafawa jikinsa mai me dadin kamshi, da kuma body spray dinsa, Wanda kamshinsu ke sanyaya zuciya. Hannunsa yakai ya dauki kayansa wanda yafito dasu ya ajiye akan gado, wani had’add’en riga da wandone, irin tracksuit dinnan, saidai wandon kayan ba long bane, domin koda ya sanya ajikinsa, da kad’an tsawon wandon ya wuce guiwarsa. Rigar kuwa mai dogon hannune, sai kuma zip dake gabanta, saidai kasancewar baija zip din duka ba, yasanya kad’an daga cikin kwantatun gashin, dake yalwace a faffad’an kirjinsa bayyana. Tabbas kayan sunyi masa kyau sosai, kasancewar su navy blue kuma shiyasa hasken fatarsa sake bayyana, lallausan sajen dake kwance akan fuskarsa kuwa sai sheki yakeyi. Sabuwar wayarsa kiran iphone13 pro max dake ajiye akan gado ya dauka, bayan ya sake fesawa jikinsa turarene kuma, ya nufi hanyar fita daga d’akin. Murd’a handle din kofar yayi ya fita, batare kuma daya sake handle din kofar nasan ba, ya zubawa kofar dakin Jannart din idanu. Gaba daya ji yake zuciyarsa na karfafa masa shiga dakin. Wanda hakan yasa shi sakin handle din kofar nasa, ahankali ya nufi kofar Jannart din. Adai-dai lokacin kuwa, Jannart dinne ke tsaye agaban mirror, wacce take sanye da wani tight sleeping gown, irin mai santsi da laushin nan. Bakaramin kyau kuma rigan tayi mata ba, domin duk wani shape dinta ya bayyana, haka zalika kuma rigar armless ne, kasancewar kuma bata saka bra bane, yasa breast dinta fitowa suka tsaitsaya acikin rigar, more especially pink nipples dinta, Wanda ake iya hango launinsu ta cikin rigar, saboda ragan net daya kawata gaban rigar. Duk da cewar rigar yana da top amma bata saba, domin bawai ta gama kimtsa kan nata bane. Dan yanzuma tsaye take tana me kokarin tubke gashin kanta awaje daya. Ahankali Rayyern ya murd’a handle din kofar ya shigo, bakinsa d’auke da sallama, wacce ta tsaya masa amakoshi ta kasa fitowa duka, saboda sauke idanunsa da yayi akan Jannart din. Wacce take tsaye ta bawa kofar shigowa dakin baya. Narkakkun idanunsa ya zubawa bayan nata, yana me kare mata kallo tun daga kafafunta har zuwa kanta. Dai-dai lokacin daya sauke idanunsa akan shape din hips dinta ne kuma, yaji tsikar jikinsa tayi wani irin zubawa, Wanda har saida gashin jikinsa suka mimmik’e. Idanunsa ya d’an lumshe ahankali, tare da fusgan numfashinsa daya so kwacewa, saboda ganin bayan Jannart din da yayi. Jannart dake tsaye agaban mirror kuwa, Sam batama san da zuwansa ba, saboda bataji alaman shigowarsa ba. Fahimtar hakan da Rayyern din yayi ne kuma, yasa shi ci gaba da tsura mata idanunsa, Wanda cikin lokaci kadan suka sanja launi, daga fari zuwa ja. Wani irin abu yakeji na ratsa cikin jikinsa, musamman ayanzu da kamshin turarenta ke isowa cikin hancinsa. Atake kuma yaji duk wata kasala ta rufeshi, Wanda hakan yasa ahankali ya motsa kafafunsa tare da nufan inda Jannart din take. Yana tafiya yana lumshe idanunsa wanda suka rikid’e izuwa yanayin maye.! Taku d’aya kacal ya rage masa ya iso gareta, dadd’an kamshin turarenta dake ci gaba da shiga hancinsa, yasa shi Jan wani dogon numfashi, ahankali Kuma ya karaso gareta. Hakanne kuma yasa Jannart dake tsaye, jin alamun sautin numfashin mutum da tayi abayanta ne, yasa ta saurin juyowa amatukar razane. Batare kuma da ta tsaya tantance ko waye ba, ta bude baki daniyar kwarara ihu. Da sauri Rayyern din ya sa tafin hannunsa ya rufe mata baki. Wanda hakan yasa ta k’walalo idanunta tana kallonsa. Shidinma idanun nata dake cike da tsoro ya kalla, kafun daga bisani ahankali ya soma sauko da idanun nasa, zuwa kan dogon wuyanta, da kuma kirjinta. Aikuwa saukan da idanun nasa sukayi akan breast dinta ne, yasa shi jin wani irin abu ya tasomai tun daga tafin kafansa har zuwa tsakiyar kansa. Take kuma Rayyern dinsa dama duk wani jijiyoyi dake kanta suka motsa. Pink nipples dinta wanda kallonsu ya kusa zautar dashi, ya kuma kallo kafun ahankali ya dago jajayen idanunsa da suka sauya ya kalleta. Wani irin kallo yayi mata wanda yasa, taji duk jikinta ya mace, take kuma duk wani tsoro dake tattare da ita taji ya kau, saidai zuciyarta dake bugawa da mugun karfi. Badan komai ba kuma saidan fitinannen. kamshin turarensa da kuma taushin hannunsa wanda ya rufe mata baki dashi. Idanunta ta d’an lumshe a hankali, tare da fesar da sassanyan numfashi. Cikin sabon yanayin daya jefata aciki ta bude kasalallun idanunta. Inda ta saukesu acikin nasa idanunsa, Wanda suka jima da runewa, daga farare zuwa wani irin masifeffen launi na musamman. Kana kuma suke bayyana tsananin mayen sha’awan da yake ciki. Wani irin kallo yakeyi mata wanda hakan yasa, bazata taba iya jurewa kallonsa ba. Duk sai takejin kanta wani iri. Hakan yasa ta Dan karya da wuyanta gefe, tare da shakan kamshinsa dake neman zautar da ita. Rayyern kuwa ganin yanda ta karyar da wuyanta da kuma lumshe idanunta da tayi ne, yasa shi sake matsowa kusa da ita. A hankali numfashinsu ya gauraya dana juna. Wanda hakan yasa su lumshe idanunsu atare su dukansu. Cikin wani irin fitinannen yanayin da yakejin kansa aciki, yasake matsowa kusa da ita, Wanda hakan ya bashi daman jiyo bugun zuciyarta. Ahankli kuma Cikin kasala ya daura hannunsa akan...! *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Littafi. ne dake dauke da soyayya' cin amana 'kishi' darasin rayuwa. *ƊANƊANO! ƊANƊANO!! ƊANƊANO!!!* Mama kina ganin 'abunda Salma taimin' kin kasa magana 'jijjiga mama takeyi tana kuka mai tsuma rai. Mama ta dago jajayen idanun ta 'dasuka ciko da kwallah ' cikin bakin ciki da bacin rai ' tace Rahma 'kiyi hakuri kanwar ki ce. Sharr 'sharr 'idanunta suke zubar da kwalla 'da radadi hade zallah bakin ciki 'take kallon sama 'ta daga hannayen ta sama' tare fadin ya Allah ya Allah kagana ganin abunda *KANWATA* taimun ya Allah ka.... Ga masu bukata zasu tuntubi wannan numbar nan 09069080725 Littafin K'ANWATA Naira dari biyu ne kacal kana Vip 400 Account. 3115484026 Ikilima Adamu First bank. Sai ki turo screenshots shaidar biyan Ku Ta wannan nombar 09069080725. Sai in saki. Group. Ko kuma ku turo katin MTN ɗin ta wannan numben dai 09069080725... Kada ki sake a baki labari. 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻😍 By *GARKUWAR FULANI* *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Littafi. ne dake dauke da soyayya' cin amana 'kishi' darasin rayuwa. *ƊANƊANO! ƊANƊANO!! ƊANƊANO!!!* Mama kina ganin 'abunda Salma taimin' kin kasa magana 'jijjiga mama takeyi tana kuka mai tsuma rai. Mama ta dago jajayen idanun ta 'dasuka ciko da kwallah ' cikin bakin ciki da bacin rai ' tace Rahma 'kiyi hakuri kanwar ki ce. Sharr 'sharr 'idanunta suke zubar da kwalla 'da radadi hade zallah bakin ciki 'take kallon sama 'ta daga hannayen ta sama' tare fadin ya Allah ya Allah kagana ganin abunda *KANWATA* taimun ya Allah ka.... Ga masu bukata zasu tuntubi wannan numbar nan 09069080725 Littafin K'ANWATA Naira dari biyu ne kacal kana Vip 400 Account. 3115484026 Ikilima Adamu First bank. Sai ki turo screenshots shaidar biyan Ku Ta wannan nombar 09069080725. Sai in saki. Group. Ko kuma ku turo katin MTN ɗin ta wannan numben dai 09069080725... Kada ki sake a baki labari. 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻😍 Akan dressing mirrorn dake bayanta tare da d’an rik’ewa sabida ji yayi saura ƙiris ya faɗi. Rikitattun idanunsa dake matukar bayyana halin da yake ciki, ya zubawa kyakkyawar fuskarta, tare da Zara Zaran eye lashes dinta wanda suka kwanta lub. Ahankali ya kuma lumshe idanun nasa, tare kuma da Jan wani dogon numfashi, saboda yanda d’umin breath dinta ke sauk’a akan wuyansa, kasancewar tayi k’asa da kanta ne. Bazai jurewa yanayi irin wannan dabai saba jinsa ba, domin duk wani gashi dake jikinsa sun mike, haka ma tsikar jikin nasa sai zubawa yake tayi. Sassanyan kamshin turarenta kad’ai ya sashi acikin wata duniya na daban. Hakika arayuwarsa wannan itace mace ta farko, daya fara jin matsanancin feeling dinta wanda ya sashi jin tamkar zai zauce, a hankali lips ɗinshi suka fara wani irin tsuma da motsawa kamar dai maijjn tsananin sanyi. Jannart dake tsaye agabansa kuwa, ahankali sautin bugun zuciyarta keyin sanyi, saboda aduk lokacin da numfashinsa ya gauraya da nata, ji takeyi wani abu na musamman na ratsa ta, daga sama har zuwa tafin k’afarta. Kamshinsa mai dadin shak’ane, sannan kuma yayi mata matukar kwarjini, Wanda hakan yasa ta lumshe idanunta, domin bazata iya dagowa ta kalleshi ba, duk da kuma hakan ya zamo bak’on yanayi agareta, amma sai takejin kamar wani abu na fusgan zuciyarta, Wanda har hakan yasa kyawawan idanunta dake alumshe suka cika da k’walla. “JAAAN....ART!!” Ya kira sunanta cikin yanayin rad’a, da kuma wata irin murya mai shacking lip's na tsuma, alokacin daya kuma sauke idanunsa akan kyawawan lips dinta. Wani irin numfashi me karfi taja, tare da rumtse idanunta, saboda yanda amon muryar tasa ta shigeta, lokaci daya kuma legs dinta suka soma rawa. Duk wani tsikar jikinta kuwa saida ya motsa, saboda jin muryar nasa da tayi, hakan yasa batare da tasani ba, ahankali tatafi luuu zata fadi. Domin tayi Imani da Allah irin wannan sexy voice din nasa, babu wata y’a mace da zata kasance acikin hayyacinta idan ta jisa. Rayyern kuwa ganin da yayi tana kokarin zamewa awajenne, yasa shi saurin rik’o hannunta, Wanda hakan yasa ta fadawa saman kirjinsa. Idanunsa ya lumshe da sauri a dai-dai lokacin da tsayayyun breast dinta, suka soku chest dinsa. Haka ma tausasan lips dinta wanda suka gogi shoulder dinsa. Wahalallen numfashinsa dake kokarin barin jikinsa ya k’wato, Wanda hakan yasa shi sakin wani irin nishi, mai kama da sexual erection sound. “Sheeyyyhhhhhht!!!”. Hannunsa dake kan Jannart din ya murza kad’an, tare da bud’e tsumammun idanunsa, Wanda akaron farko, suka fara bayyana ruwan matsanancin sha’awa ya kalleta. Dai-dai lokacinne kuma hawayen dake tare acikin lumsassun idanun nata, suka samu daman gangarowa kan fuskarta, wanda hakan yasa ta soma sakin numfashi ahankali, tare da bud’e d’an karamin bakinta. Idanunsa ya zubawa bakin nata, wanda asanadiyar hango red tongue dinta da yayi, yasa jijiyoyin Rayyern dinsa sake mikewa, tamkar wanda akayi musu alluran zabura. More especially Rayyern din nasa, dake harbawa akai akai. Harshensa ya dan zaro ahankali ya lashi lips dinta, duk da cewa yawun bakinsa ya kare amman saida sukaji wani irin santsi mai sauƙar da kasala. “Jan....nnnna...rtt!!” Yakuma kiran sunanta akaro na biyu, saidai wannan muryar tasa, ta banbanta da wancan. Domin wannan din ko fita da kyau batayi can k’asan maƙoshi yaja sunan. Jin yanda ya kuma kiran sunan nata ne, yasa ahankali ta bude idanunta, saidai ko kusa bata yarda ta sauke idanun nata acikin nasa ba. Hannunsa dake kan nata ya zare ahankali, tare kuma da Dan janye jikinsa baya. Dai-dai lokacin kuma wayarsa dake rike ahannunsa ta soma Kara, alamun shigowar kira. Akansa lance ya kalli screen din wayar nasa, saidai ganin sunan ABBA da yayi yana yawo akan screen dinne, yasa shi saurin juyawa ya nufi hanyar fita daga dakin. Duk da cewar bawani kuzari ajikinsa. Hannunsa ya daura akan handle din kofar, batare kuma daya juyo ba, cikin husky voice dinsa yace. “Kizo kici abinci.” Ya karasa maganan yana me fita daga cikin dakin, batare daya jira amsar da Jannart din zata bashi ba, haka kuma baiyi picking call din ba har kiran ya katse. Jin alamun fitansa dinne kuma yasa Jannart din, araunace ta fesar da wani irin numfashi, tare kuma da Dan matsawa ta jingina jikinta da bango. Raunatattun idanunta ta bude ahankali, tare da kallon kofar dakin nata tamkar mai nazartar wani abu. Duk yanayin nasu na yanzu yasa ta zama wata silently, duk da cewar ada tana samun kusanci sosai da Yah Junnaid, amma bata tab’a jin makamancin abunda taji ba sai a kan Naan ɗin. Sosai Rayyern din keyi mata kwarjini, Wanda hakan yasa ta dauki duk wani feeling din da takeji, a matsayin wani abu na daban. Tunawa da tayi cewar yace fafito taci abincine kuma, yasa ta d’aukan top din sleeping dress din dake jikinta ta saka. Saidai duk yanayinta asanyaye yake saboda abunda ya faru. Rayyern kuwa yana fita daga dakin nata, direct bedroom dinsa yayi. Tsabar yanayin da yake ciki kuwa, ko gani sosai bayayi, Wanda hakan yasa yana shiga cikin bedroom din ya fada kan gasonsa. Rinannun Idanunsa ya lumshe adai-dai lokacin daya kife tafin hannunsa, akan saman mararsa. Hakika tun da yake bai tab’ajin makamancin irin abunda yaji a kwanakin nanba duk tsawon. Arayuwarsa bai tab’a kawowa aransa cewa watarana zai ji hakan ba. Sake rumtse idanunsa yayi, tare da matse saman Rayyern dinsa, wacce take ta harbawa. Numfashi kuwa akai akai yake fitarwa. Saboda har yanzu idanunsa sun kasa daina hasa so masa, tsayayyu kuma kyawawan breast din Jannart din daya gani. Yana acikin yanayin nasa ne kuma, kiran wayan Abba ya sake shigowa cikin wayar tasa. Kansa ya dan dago ya duba wayar, ganin still sunan Abbbane ke yawo akan screen din wayar, yasa shi saurin tashi zaune tare da kokarin dai-dai-ta nutsuwarsa, gudun kada Abban ya fahimci halin da yake ciki. “Assalamu Alaekum.” “Wa’alaikassalam Rayyern.” Muryar Mamy ta amsa masa, kasancewar Mamynce, ta kirasa da wayan Abban bakamar yanda yayi tsammanin Abban bane. Fuskarsa ya dan shagwabe ahankali tare da gyara kwanciyarsa, Jin muryar Mamyn nasa ne Kuma, yasa cikin yanayi irin wanda ke nuna alakar shakuwa atsakanin Uwa da D’a yace. “Mamyna I miss you so much.” Murmushi Mamy dake zaune acikin babban falon gidan tayi, tamkar kuma Rayyern din yana gabanta tace. “Kaji ka da kayi missing dina ai da kane meni, yanzu ma Ni bakai nake nema ba y’ata Jannart nake nema.” Mamyn tayi maganan cikin dan yanayi na tsokana. Rayyern kuwa jin hakanne yasa shi, turo Dan bakinsa gaba, tamkar wani karamin yaro. “I’m sorry Mamy Allah kwannan gaba ɗaya aiyuka sun sha kaina, but kina raina fa Mamy kuma dazu ma na nemi wayan Ramadan baya shiga.” “Hmmm ai Ramadan kam basamunshi zakayi ba, domin tunda akasa masa ranan biki baida nutsuwa, ni har abun nasa ma tsoro yake ban, ban tab’a ganin mutum maison aurensa kamarsa ba, kullumfa yanzu agidansu yarinyar yake wuni.” Mamyn ta fad’i hakan tana me Dan hararan Ramadan din dake zaune agefenta, Wanda kuma yanzu saukowansa daga sama, cikin shirinsa na zuwa zance. Rayyern kuma jin abunda Mamyn ta fad’a ne yasa shi dan sakin murmushi, tare da gyara kwanciyarsa batare kuma da sanin Ramadan din na tare da Mamyn ba yace. “Nifa Mamy asona dama adaga auren Ramadan sai after k’aramar Sallah, saboda akwai ayyuka da yawa a hospital dama company wanda suke bukatar nutsuwarsa kuma kinga ni sai bayan sallan zamu gama mu dawo.” Wani irin zabura Ramadan dake zaune akan kujera yayi, sakamakon Jin abunda Rayyern din ya fada, kasance war a hands free Mamy tasa wayan. Cikin kuma yanayin nuna damuwa da tsananin son auren da yakeyi, murya na amsa amo yace. “What ad’aga aurena kuma Hamma Rayyern, wallahi ni babu Wanda zai d’aga aurena Haba Haba Dan Allah, shekaru nawa na kwashe inason aure, ai nutsuwar jiki nama shine Aure, ni inba Auren nan nayi ba ai aikinma dainashi zanyi, kullum fa yanzu kwana nake ina lissafin kwanakin da suka rage.” Ya kare maganan with full confidence, Dan gaba daya ma ya manta da cewar agaban Mamy yake. Rayyern kuwa jin abunda Ramadan din yafa d’ane, yasa shi sakin murmushi mai sauti, kasancewar shiba mutum bane da ya iya dariya sosai, shiyasa always murmushi ne dariyarsa. Mamy kuwa baki bude take kallon Ramadan, cike kuma da mamakinsa tace. “To kadaiji ko Rayyern da kunnenka, ko kunyana ma Ramadan bayaji, akan wannan auren ai saiya tayar mana da yak’i, yanzu ma haka ashirye yake zai tafi gidansu budurwar tasa, kullum zance ko gajiya da hiran ma basayi.” Mamyn ta fada still tana me sake hararan Ramadan din, irin hararan nan ta wasa. Yayinda shi kuwa ya sauke kansa kasa, Dan sai ayanzunne ma yakejin kunyan Mamyn nasa. Rayyern kuwa ayanzun dariya yayi, duk da yasan wasa Mamyn take, amma sarai yasan halin Ramadan da son aure. “Rayyern ina Jannart din take, ya kuma jikin nata?” Mamy ta tambaya, domin dama dalilin dayasa takira din kenan. Sassanyar ajiyar zuciya Rayyern din ya sauke, kana ahankali ya tashi zaune, cikin kuma muryarsa dake nuna girmamawa yace. “Jikin nata da sauki sosai.” “Masha Allah to hadani da ita mugaisa, Dan numbernta na fara kira amma baya shiga.” “To Mamy.” Ya fada yana me lumshe Tsumammun idanunsa, Wanda basu gama washewa ba, lokaci daya kuma zanen surarta ya sake dawo masa. Hakanan kuma yaji tsikar jikinsa na sake motsawa. Saukowa daga kan gadon nasa yayi ahankali, batare kuma da ya kashe wayarba ya murda handle din kofar ya fita zuwa falo. Fitowar tasa kuwa yayi dai-dai da nata fitowar itama, Wanda hakan yasa dukansu suka jefa idanunsu cikin na juna. Da sauri tayi kasa da kanta, saboda Rayyern din bawai irin mutanen nanne da ake jure kallon cikin idanunsu ba musanman irin yanzu da ruwan jaraba ke yawo cikin kwayar idanun nasa. “Gashi Mamy ce zaku gaisa.” Ya fada yana me Mika mata wayar. Jin abunda ya fada dinne kuma yasa ta amsar wayar da sauri, tare da karawa akan kunnenta. Cikin sakin fuska da kuma girmamawa tace. “Mamy na barka da dare.” “Yauwa Jannart barkan ki dai, ya kike ya kuma kufayin jikin naki?” Mamy ta tambayeta cike da kulawa. “Alhmdlh Mamy naji sauki, ina Abba da Baba Maud’o da Ramadan?” Tayi maganan tana me sakin Murmushin daya bayyana fararen hakwaranta. Hakanne kuma yasa Rayyern din zuba mata ido, musamman innocent face dinta, da murmushin yayi wa kyau. Ahankali kuma ya sauko da idanunsa zuwa kan, lafaffen Cikinta. “Mutum sai karamin ciki, kaman ba’a cikin yakesa abinci ba.” Ya fadi hakan acikin zuciyarsa. Tare kuma da sauko da kallonsa. Zuwa kyawawan legs dinta da suka Dan bayyana. Kasancewar rigar da tasanya din bata da tsawo sosai. Jannart kuwa Sam bata ma kalleshi ba balle tasan da cewar ita din yake kallo, hasalima sauraran zancen Mamy kawai takeyi, inda take amsa mata da. Tana mai nufar tsakiyar falon. “Alhmdlh Jannart, Su Abbanku duk suna nan lafiya, haka ma Baba Maudo Dan shima yace yanemi wayanki Dan yi miki ya jiki amma wayar bata shiga.” Dan murmushi Jannart din tayi, tare kuma da sunkuyar da kanta, cikin yanayinta na sanyi akoda yaushe tace. “Ayyah ai tunjiya wayar take akashe shiyasa, kuma yau duk ban kunnata ba, amma idan na kunna zan kirasa insha Allah.” “Masha Allah to badamuwa, Allah Ubangiji ya baku lafiya dukan ku, duk dama yanzun naga ciwon Rayyern din da d’an sauki, bai kuma sake tashi ba ko?.” Jin anyi maganan ciwon nasa ne kuma, yasa Jannart din A hankali ta d’an d’ago kyawawan idanunta ta kalleshi. Zaune yake akan daya daga cikin hannun kujerun falon, yayinda ya zubawa kyawawan yatsun kafanta idanu. Fuskarsa ta d’an tsurawa ido, musamman lips dinsa da taga yana shining, hakanan kuma taji ta kasa d’auke idanunta akansa. Dai-dai lokacin kuma ya d’ago idanunsa, Wanda hakan yasa idanun nasa fadawa acikin nata. Da sauri tayi k’asa da kanta, tare da sake gyara zaman wayar akan kunnenta, cikin waskewa da kuma son janye idanunsa da takejin suna yawo akanta tace. “Mamy ni kuwa Ina Riyyam nsra ne, almost 6 days bamuyi waya dashi ba.” Daga can b’angaren murmushi Mamy tayi, kana cikin sakin fuska tace. “Hmmm Riyyam nsra ne ko rigima, kullum bashi da zance saina sake dawowa Nigeria, ai muma munyi kewarsa sosai, amma yace zasu zo auren Ramadan dukansu harda Mammynsa.” “Allah sarki Ramadan anata shiryen shiryen aure, lallai zamusha biki.” Jannart din ta fada tana murmushi, tare da Dan matsawa gefe ta zauna. “Gaskiya kam, tun da akasa bikin ai bashi da sukuni, kindai San shi dama.” Yar dariya Jannart din tayi, Wanda har saida kyawawan fararen hakwaranta, da kuma dimples dinta suka bayyana. Hakanne kuma yasa shi shagala da kallonta, yayinda yakejin wani abu na daban na tab’a wani sashi na zuciyarsa. Kallo yakeyi mata mai dauke da ma’anoni na daban, kallo mai cike da tausayawa. Tabbas har yanzu yana mamakin rayuwarta, domin kuwa ita yarinyace mai rauni, yarinyar da take rayuwa batare da tasan baya da kuma gabanta ba, yarinyar da ta kasance ta daban acikin mutane. Haka kuma Yarinyar da SARKAKIYA ya cika gaba daya rayuwarta, sannan K’ADDARA ta cika rayuwarta da abubuwa daban-daban. Uwa uba kuma ga MARAICI wanda ya lullube duk rayuwarta batare da ta sani ba ya yasan wannan abubuwan ne yasa zuciyarsa cika da tarin tausayinta mai kashe masa jiki!”. Hakika ya gamsu cewa ita din mai tsananin rauni ce, irin raunin zuciyar dake karya zuciyar duk wani mai imani da tausayi. Tayaya ta rayuwa har ta kawo I yanzu, a rayuwar da babu farinciki acikinta? Rayuwar da umarni kawai take karb’a ako da yaushe. Tabbas Bata da zabi saidai abunda aka zaba mata ako da yaushe. Rayuwarta ne amma sai yanda aka juyata haka take rayuwa tabbas ya kamata. “ In sama mata farin ciki, in nuna mata tanada cikekken enci. Babu tursasawa a kan komai Janna na ina son wani abu mai mahimmanci gareki amman nayi alƙawari bazan tursasa mikiba bazan miki doleba sai na tabbatar kin amince sani kin lamunce in zama sirrinki, nafi son ki soni so na haƙiƙa ba tursasawa ba kamar yadda Barrister Kabeer ya tsara kuma kike binsa a makanceba”. Numfashi ya fesar a hankali kana yaci gaba da mgnar zuciya. Waye Jannart? Mecece Jannart? Me ako boye a badinin baiwar Allah mai cike da rauni?”. Allah ne kad’ai ya sani. Yaji wata zuciyar tana bashi amsan tambayoyin da bai san dalilin yinsuba. “Ga wayar.” Ta fad’a a hankali, adai-dai lokacin kuma kenan da sukayi sallama da Mamy. Idanunsa dake kan kyakkyawar fuskarta ya kawar, batare kuma daya karbi wayan ba, ya d’an Zame ya zauna acikin kujera. “Kici abinci.” Ya fad’a da wata irin muryarsa, wacce tayi sanyi sosai, kana kuma take fitar da daddad’an amo mai cike da kulawa, tausaya, lallaɓawa kana da riritawar da baisan na meneneba. Yanayin yanda yayi maganan yana me jingina kansa da jikin kujerun, hade kuma da lumshe idanunsa ne, yasa Jannart din dan zuba masa ido. Daga wuyansa zuwa fuskarsa. Kwantattun gashin da suka kawata kasan hab’ansa ta zubawa ido, saboda yanda taga sunyi mishi kyau sosai. Komai nasa mai kyaune, kuma gwanin burgewa, musamman black beard dinsa, da akullum shine abunda yafi daukar hankalinta akan fuskarsa, so take ace watarana ta tab’a taji yanda yake. Ahankali ta kuma dawo da kallonta, ga jajayen lips dinsa, Wanda idanunta ke gane mata motsawansu ahankali. Saboda yanayin yanda sukayi ja sosae ne kuma, yasa har wani shining sukeyi. A hankali ta sauƙe numfashi tare da zama. Kyawawan idanunta ta Dan zuba masa, bata ko k’yaftawa, yayinda har acikin jikinta takejin wani irin feeling, nason kusanta kanta da fuskarsa. Numfashi yake shak’a ahankali, duk kuma da kasancewar idanunsa arufe suke amma hakan bai hanashi, sanin cewa kallonsa takeyi ba. Ahankali Kuma cikin sanyin murya, mai dauke da kasala, irin wacce idan kajita zaka samu kanka acikin wata duniya cike da kulawa murya can ƙasa kamar cikin rad’a yace. “Janna Nayi miki kyau be?”. Da sauri ta janye idanun nata daga kansa, tare kuma dayin kasa da idanunta, saboda yanda sautin muryar tasa ta tayar mata da duk wani tsika na jikinta. “Me kikeso? Ko akwai wani abinki ne a jikina, da kike nemansa da wad’anan mayatatyun idanun”. Ya kuma faɗa a hankali cikin sigar tsokana da kuma sakon tattausan murmushi. Da sauri ta fara jujjuya masa kai alamun a'a. Shi kuwa Rayyern a hankali yace. “To cinyeni zakiyi da wannan kallon naki?” Da sauri ta tura baki cikin yanayin shogobarta dake kusan kashesa a zaune. A hankali ya ƙara ɗan buɗe idanunsa kana cikin wata iriyar narkekkiyar murya mafi rauni yace. “Janna kina sona!!!!”. Still Ya fadi hakan yana me bude lumsassun idanunsa, Wanda sukayi tamkar sun tara ruwan wahaye acikinsu kana murya cike da rauni. Kanta ta Dan girgiza ahankali, tare da kama y’an yatsun hannunta, ta soma murzawa cikin sanyin yanayi da kuma raunin daya zame mata sabo tace. “Dama na gama wayanne, shine fa kawai...” Ta kai karshen maganan tana me yunkurin sake miko masa wayar, saidai sam ayanzu bata bari sun kalli juna ba. Shi kuwa Rayyern tamkar zaiyi kuka ya kuma yace. “Janna kina sona?”. Shiru tayi kamar bata jisaba, Domin kalaman nasa sun zo mata a bazata. Shi kuwa cikin tarin damuwar da bai san dalilntaba yace. “Janna bakya sona ko?”. Ya kare mgnar yana yunƙurowa, ganin tana mika masa wayanne yasa shi, Dan yunkurawa da niyar karban wayan, Wanda hakan yasa batare daya kula ba, ya sauke tafin hannunsa akan lallausan fatan hannunta. A take kuwa duk sukaji wani irin abu ya tsarga musu, Wanda hakan yasa Jannart din tayi saurin sakar masa wayan. Tare da d’an satan kallonsa, ganin cewar shidinma ita yake kallo ne idanun sa cike da hawaye, yasa ta karyar da wuyanta gefe. Cikin sanyi tace. “Ni kam ban tsane kaba Naan”. Wata ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya ya sauƙe mai nauyi. Kana a hankali ya zamo daga kan kujeran, tare da zama akan lallausan carpet din daya malale duk tsakiyan falon. Ledan restaurant din dake gabansa ya jawo, tare da budewa ya ciro takeaways din dake ciki. Ita kuwa cikin sauri ta jawo katon ɗin da Aunty Fauziyya ta aikomata, cike da son kauda yanayin da suke cikin tace. “Laaa Naan kaya na ko”. Ta ƙare mgnar tana gyara zamanta tare da kiciniyar farka gam ɗin. Cikin yanayin mai cike da kulawa yace. “Kawoshi nan in buɗe miki kada kiji ciwo”. Da sauri ta miƙa masa tare da zama gabansa. Key ɗin motarsa dake gefen wurin. Yasa ya farko gam ɗin. Kana ya buɗe katon ɗin. Da sauri tasa hannunta ciki tare da fara fito da kayyakin cikin. Da sauri ya karɓi wata gora data fito dashi cikin murɗe marfin yace. “Ehyeh kinji dadinki mai Aunty Fauziyya ki gani fa Honey mai kyau ta aiko miki harda kuma riɗi a ciki.” Ya faɗa tana jijjiga goran masifeffen raunin riɗi wanda shi a zatonsa. Zumace. Da sauri ta amshi gorar tare da cewa. “Ni dai bani abuna na sanka da zaƙi yanzu zaka shanye min magani na”. Yalwataccen murmushi mai sauti yayi tare dasa hannunsa ya kuma ɗaukan wani gora ya buɗe. Kai ya jinjina tare da cewa. “Gsky ban yardaba dani za'asha Janna kallli wannan fa shina zumace a ciki harda dabino, daɗi kan daɗi”. Da sauri tace. “Mu gani”. Ta amshe kolbar kana ta medashi gefe. Tsumin dabino ne mai matuƙar kyau. Ɗaya gorar ya buɗe. Na tsumin goron Tula mai masifar yauƙi da kauri. Yatsarsa ya ɗan sa ya dangolo. Da sauri ya janye yatsarsan ganin yaukinsa. “ Sweet heart me wannan?”. Yayi mgnar da bai san ma da sunan ɗaya kirata ba. Ita kuwa Jannart murmushin jin dadin da bata san dilinsa ba tayi tare da cewa. “Naan duk magungunan Islamic ne, aka haɗa min kan ciwona suna da kyau sosai. In ina shansu inajin sauƙin.” Ta faɗi haka kamar yadda suka tsara da Aunty Fauziyya. Kana ta kare mgnar tana ɓalle marafe gumbuna. Ido ya zubawa gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, ita tayi kalan ja sosai. Sai yake ganinta kamar Chocolate. Sai dai abinda bai saniba sam bata da daɗin sha. Gumbar madara ya kalla wacce itace kadai mai daɗin ci. Sai kuma ya kalli koriyar gumar igiyar ruwa. Juyowa yayi ya kalli garukan daka. Garin mallaka shi korene. Sai garin maɗi. Da sauri ya jawo gumbar da ba'a bawa mai kishiya ganin duk saman gumbuna an zuba soyayyan inabi da kwakwa dasu dabino a zotonsa kayan daɗi ne. Bai san suma da magani ake soyasu ba sauri ya ɗan gutsuri dunƙulen kwakumeti da inabi wanda ke haɗe da magani ya kai bakinsa. Da sauri Jannart tace. “Laaah Naan kaci, to Allah kuwa ni dai babu ruwan..” Sai kuma tayi saurin katse mgnar tare da sakin dariya yadda taga ya yamutsa fuska tamkar zaiyi kuka. Da sauri ya furzar dashi yana zaro harshensa waje, sabida yadda yaji magungunan na ratsashi. Dariyar da take mushine ya sashi, Ɗan kallonta don sosai tayi kyau. Fizgota jikinsa yayi tare da cewa. “Ok Janna mijinki kijeyiwa dariyar mugunta ko? To zo zo nan tare ki shanye abinki in bakya so Allah ya kamaki”. Ya kare mgnar yana tallabe haɓarta duka biyu da tafukan nansa. Ita kuwa Jannart har yanzu dariya takeyi. Kanshi ya sunkuyar da sauri. Ya manne lips ɗinshi akan nata. Har lokacin kuma dariyar takeyi, dan tasan Rayyern da jarabebbiyar kwaɗayin kayan zaƙi. Da sauri ta lumshe idanunta jin yadda ya zira mata tongue ɗinsa. Yana mai ɗaura matashi kan nata, tare da sakin sassayan numfashi tare da murza yatsunsa kan gaɓar ta alamun ta tsotsa. Haka nan taji tana mai bin umarnin sa. Wani irin maraitaccen numfashin yaja mai tsawo. Jin yadda ta kama harshensa tanayi mishi wani amintaccen kiss mai masifar sanyaya jiki da zuciya. Wasu irin numfarfashin suka fara sauƙewa a tare a tare. Ruggume tayi da hannunsa ɗaya kana ɗaya hannun kuma ya tallabe kanta. Wani irin sassayan daɗi ne yake rufe masa zuciya da rayuwa, a wannan abu da Jannansa keyi masa. Ita kuwa Jannart lumshe idanunta tayi tana maiyi mishi wani irin kiss da yake sata jin tamkar su tabbata a haka. A ƙalla tsawon 3 minute, kafin a hankali ba zato ba tsammani yaji ta zare bakinta daga nasa. “Heyyyyyyyyh Sweetheart”. Ya saki sautin tare da jan sunan daya kirata da shi ɗin kana ya jingina bayansa da kujera, dan fitinenneyar kasala da yaji. Cikin longoɓar da kai tare da tura baki murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Kalli fa ai bai gama fitaba”. Ya kare mgnar yana ɗan zaro harshensa waje. Idonta ta lumshe cikin yanayin kunya tace. “Naan ya fita fa”. Murmushi mai cike da jin dadi yayi kana yace. “Allah ya miki al'barka ya jiƙan su Baba”. Da sauri ta buɗe idanunta tare da cewa. “Amin ya Allah ngd”. Sai kuma ta gyara zamanta tare da sunkuyar da kai tana buɗe turaren Shu'umar humrar da turaren Al'ajabu a yan madaidatan kwalabe da kuma kulaccar sirri mai tarin jan hankali wanda AYSHA ALIYU GARKUWA ta haɗo mata su duka cikin 80k kacal da gumbuna da tsumi da komi, akwai kuma ƙanan sutin. Cikin lumshe idanunta sabida daddaɗan kamshin data shaƙan tace. “In kase kwaɗayin lasan wani abu ba, ruwana Naanu bazan goge maka ba”. Wani irin sassayan numfashi yaja tare da zuƙan masifeffen ƙamshin da yaji yana kwantar masa da hankaki yar dariya mai sauti yayi tare da cewa. “Sai kin goge kam”. Ya ida mgnar yana mai ɗaukan kwalbar kulaccar sirrin yana sun-suna. “Kai wannan turaren yayi min daɗi Janna”. Ya faɗa da iya kar gaskiyar sa. Murmushi tayi tare da cewa. “In kana so to in number Aunty Aysha ALIYU Garkuwa. 09097853276, kayi mata mgn ta whatsApp duk ƙasar da kake zata tura in dai zaka iya kashe kudin zuwansu. Kana in a gida Nigeria ne kuwa duk State da mutun kayanta na zuwa”. Ta ƙare mgnar tana ɗan shafa kullacar ta ɗan lakata a wuyanta da hannunta. Murmushi yayi tare da bata kwalbar. Da sauri ta amsa ganin yadda yaketa zuƙar ƙamahin. Rufewa tayi kana ta tattaresu tasa a katon ɗin ta turesu gefe. Murmushi yayi kana ya jawo ladan abincinsu. Takeaway din farko ya bude tare da jefa spoon aciki. “Zo kici abinci.” Ya fada yana me Dan tura takeaway din gabanta. Ahankali ta Dan kalleshi, tare kuma da kallon abincin, domin kamar yasan dama yunwa takeji, tun safe bataci abinci ba, duk da cewar tana da jure yunwa. Ahankali ta d’an matsoshi tana gyara zmanta, tare da tankwashe k’afafunta, kana ta tsurawa abincin dake gaban nata idanu, saboda tasan bazata wani sake agabansa taci abincin sosai ba. Domin lokuta da dama kwarjini yakeyi mata, wannan yana daya daga cikin dalilin dayasa bata iya jurewa kallon cikin idanunsa. “Allah yasa dai yau kinsha maganinki?”. Ya jefo mata tambayar, adai-dai lokacin da yake kokarin saka yankakken strawberry abakinsa, tare kuma da watsa mata idanunsa, da suke matukar di mautata. Jannart kuwa tambayar da yayi mata dinne yasa ta d’agowa ta kalleshi, yayinda D’agowan da tayi, dinne kuma yasa idanunsu sarkewa acikin na juna, Wanda hakan yasa da sauri ta lumshe nata idanun, sannan adan sanyaye ta girgiza kanta. “Ummm Ummm ni bansha ba, bayan ma har yanzu wajen alluran zafi yake min.” ta kare fadan hakan tana me cije lips dinta, tare da rumtse idanunta alaman da gaske tana jin pain. For the first time kenan, daya kure mata kallon son acikin yan sakanni. Wanda kuma abubuwan daya hango atattare da ita suna da yawa. Numfashinsa ya fesar ahankali tare, kuma da tauna strawberry din dake bakinsa. “Yah salam.” Ya fad’i hakan acikin zuciarsa wacce take shigo masa da wasu bakin abubuwa acikin kowanne minti. Bai tab’ajin irin hakan ba agaba daya rayuwarsa saida tazo, baisan hakan rayuwa da wani kusa da kai yake da dadi ba sam ashe kaɗaici ba dadi, Sam baisan wani abu waishi overthinking ko feeling ba sai azuwanta. Wani abunkamma baisan dame zai kirasa ba, more especially abunda yakeji ayanzu. Ji yake kaman bazai iya sauka ba, sabida ji yake zuciyarsa na bud’ewa tana amsar wasu sakkonin da umarnin da bashi da damar hanasu shiga cikinta, saboda yanda yakejin jijiyoyin mararsa na harbawa, ga wani abu da ya dame shi, ya Kuma shiga Cikin tunaninsa yayi tsaye. Ahankali ya dan zame jikinsa inda ya ajiye bayansa ajikin kujera. Batare kuma daya bude idanunsa ba yace. “Allura kikeso na sakeyi miki ko tunda kinki shan magani.” Da sauri ta girgiza kanta, tare da Dan kallonsa cikin raunin daya zama jinin jikinta tace. “A'a Dan Allah Naan karka sakemin allura, I promise you zansha maganin, banason allura idan kayi min bazan iya bacci ba...” Ta kare maganan murya na rawa. Jin yanda sautin muryar nata ya raunana ne yasa shi, bude idanunsa ya kalleta. Da gaske yake hango tsananin tsoron allura acikin idanunta. Sannan kuma raunin daya gani akan baby face dinta yasa shi jin wani iri. Bakinsa ya dan motsa da niyar cewa wani abu, amma sai yaji duk muryarsa ta mak’ale. Wannan dalilin yasa shi maida kansa ya jingina ajikin kujera. Jannart ko ganin hakanne yasa ta soma tsakalan abincin tana ci. Almost 18mn babu Wanda ya sake cewa komai atsakaninsu, sai sautin Karan spoon dinta. Yayinda Rayyern kuwa har yanzu bai motsa daga zaunen da yake ba, saidai sautin numfashinsa dake tashi kasa kasa. Abubuwa da yawa yakeji ajikinsa yau din, irin wanda aduniyarsa bai tab’a jin Irinsu ba. Dan tamkar Ana hura masa wuta acikin jikinsa haka yakeji, he’s need something, but baisan menene ba. Jannart da ta kammala cin abincin nata ne ta dago ta kallesa, dai-dai lokacin kuma wayarsa dake gefe ta soma kara. Akasalance ya jawo wayar ya Kara akan kunnensa, batare dako tsayawa duba sunan mai kiran yayi ba. Daga can b’angaren Dr. Sulaiman jin Rayyern din ya daga wayar yasa shi cewa. “Sorry maybe na katse ma uzurinka.” Kansa ya dan girgiza, still batare kuma daya bude idanunsa ba yace. “Yah akayi?” Dan Jim Dr. Sulaiman yayi saboda yanda yaji muryar, Dr. Rayyern din asanyaye yasa shi cewa. “Nothing sai da safe ma kawai Mayi maganan, dama ba wani important magana bane, kuma gashi baji kamar kana sama ko.” Yana gama fadin hakan kitt ya kashe wayan, yana Dan murmushi saboda hakanan jikinsa ya bashi wani abu. Rayyyern kuwa jin Dr. Sulaiman din ya kashe wayar ne, yasa shi sake rumtse idanunsa, tare da daura hannunsa akan mararsa. Akaron farko na tarihin rayuwarsa, da yaji wannan tunanin yazo mind dinsa kuma ya yarda dashi, hakanan batare da shi kansa ya shirya ba, yaji zuciyarsa na raya masa abunda bakinsa ke furtawa. “Banda lfy Sulaiman cikinaaaaa.” abunda ya fito daga bakinsa kenan, duk da kuwa yasan cewar Dr. Sulaiman din ya kashe wayar. Jin hakanne kuma yasa Jannart dago da kanta ta kalleshi da sauri, take kuma taji zuciyarta tayi wani irin bugawa. “Naan!!!..” Ta kira sunansa cike da tsoron abunda kunnuwanta zasu sake jiye mata. Kiran sunan nasa da tayi ne yasa zuciyarsa bugawa, tare dajin wani irin abu na shiga duk jikinsa. Duk da cewar har yanzu bai bude idanunsa ba, amma cike yake da mamakin kansa, da kuma abunda ya aikata. Mekenan yayi yanzu “Lie.” Wani sashi na zuciyarsa ya bashi amsar, abunda bai taba yiba da nufiba arayuwarsa. Yasani bayajinsa dai-dai kana kuma tabbas yasan yana buƙatar wani abun. amma hakan bawai yana nufin ciwon cikinsa bane ya tashi. Kansa ya dan soma girgizawa da sauri. Wanda ganin hakan yasa Jannart sake rudewa, da sauri ta ture abinci gabanta. Ta matso kusa dashi, cikin muryarta dake a raunace koda yaushe tace. “Naan are you okay?, kaci abinci please kaji, Insha Allah idan kaci zakaji sauƙi yunwa ne.” Hakanan yaji wani feeling ya taba masa zuciya, domin kuwa ga abunda yakeso nan ya samu kulawarta. Abinda ya sashi yin hakan kenan yasan dole zata ninnika kulawarta garesa in taji baida lfy. Ahankali y bud’e idanunsa da suka Dan kankance. Cikin husky voice dinsa yace. “Banajin yunwa, bazan iya cin abinci ba Janna.” Ya kai karshen maganan yana me mikewa tsaye, hannunsa dafe da mararsa kaitsaye ya nufi bedroom dinsa. Da sauri Jannart din ta bisa da kallo, lokaci daya kuma idanunta duk suka ciko da hawaye. Hakika ita mai rauni ce na gasken gasken, saidai kuma akansa Raunin nata na musamman ne, sanin yanda ciwon cikin keyi masa idan ya tashi ne, kuma yasa duk taji jikinta yayi sanyi. Saboda bata fatan ya sake shan wahala kamar yanda yasha abaya. Rayyern kuwa yana shiga cikin bedroom din nasa, ahankali ya turo kofar tare da Dan zamewa ya jingina bayansa da jikin bango, kana ya lumshe idanunsa wanda suka danyi ja. Shi kansa baisan me yake damunsa ba ayau din, duk da yanajin tsananin bukatar wani abu acikin gangar jiki da zuciyarsa, amma kuma baisan kaitsaye dame zai kira sunan abunba gashi har abin ya sashi yin ƙarya. Sake rumtse idanunsa yayi yana me sake tunawa, akaro na farko yau yayi k’arya Marar tushe acikin rayuwarsa. Duk da kuwa Karya ba d’abi’arsa bane kwata kwata, amma yau saboda wani abu da gangar jiki, da kuma ruhinsa ke bukata wanda shima bai gano menene ba yasa duk yana neman zaucewa, ta hanyar soma furta abunda ba shine ba. Ajiyar zuciya ya d’an sauke ahankali, hade kuma da sake gyara zaman hannunsa akan mararsa, wanda yakejin tamkar zata fashe, musamman Rayyern dinsa da yakejin tana motsawa ita kad’ai. Dan janye jikinsa yayi tare da karasawa, ya zagaya can gaban tsararren bed dinsa ya zauna, inda yana daga zaunen ne kuma ya mika hannunsa ya kashe gaba daya farin hasken dake cikin dakin, hakan yasa duk dakin ya cika da blue din haske, Wanda yasa dakin ya danyi duhu kad’an. Numfashi mai dan dumi ya fesar adai-dai lokacin daya zare t-shirt din dake jikinsa. Wanda yayi hakanne kuma, saboda yanda yakejin tsikar jikinsa na tashi. Jannart kuwa Ahankali kuma cikin yanayin tausayi da rauni, ta d’an karyar da wuyanta gefe, takeaway din abincin da baici ba ta kalla, tare dayin raurau da idanunta, saboda tasan ba lallaine yanzu ya iya ci ba. Saidai duk da haka zata jarraba. Mikewa tsaye tayi tare da sunkuyawa Asanyaye ta dauki takeaway da kuma bottle water, hadi da kayan fruit din daya soma ci. Tafiya ta soma yi ahankali tana me kallon, kofar bedroom din nasa yayinda kuma hakanan takejin zuciyarta na karyewa. Isowarta. bakin kofar shiga ɗakinnasa da tayi ne kuma yasa ta d’an tsayawa, tare da daura hannunta akan handle din kofar, ahankali kuma cikin sanyin muryarta da bata fita sosai tayi sallama, tare da Dan tura kofar ciki. Zaune yake akan gadon nasa yayinda ya bawa kofar shigowa dakin baya. Duk da kasancewar babu wadataccen haske acikin dakin, amma hakan bai hanata sauke idanunta akansa ba. Saidai kasancewar iya bayansa kawai take gani, shiyasa bata gama tantance a irin yanayin da yake ciki ba, saidai duk da hakan idanunta sun sauk’a akan naked skin din bayansa. Lafiyayyen faffad’an bayansa ta zubawa ido, yayinda takejin dadda dan kamshin dakin nasa na cika mata hanci, ga kuma wani rantsatstsen sanyi dake hurata. Akaro na kusan biyu kenan da ta fara ganinsa haka babu riga, kamar zata juya saidai kuma tuna yadda ciwon keyi masa idan ya tashi, yasa ta soma takawa a hankali, kana cikin yanayin sanyin daya zame mata sabo. Idanunsa alaumshe suke, haka kuma duk da kasancewar azaune yake, amma hannayensa dafe suke da mararsa. Ko kadan kuma baiji motsin shigowar Jannart din ba, saboda hankalinsa duk ya tafi izuwa karyan da yayi, ga kuma wani irin fitinannen feeling din dake neman zautar masa da tunani wanda ƙamshin turarukan daya shaka yake ƙara ingiza masa kwanya. Jannart kuwa isowarta garesa da tayi da kuma ganin yanda ya dafe mararsa ne, yasa da sauri kuma cikin yanayin damuwa da raunin zuciya. Murya asanyaye tace. “Naan!!!” Unexpected haka yaji saukan muryarta acikin kunnensa, batare kuma da yayi wani kwakkwaran motsi ba yaji, Rayyern dinsa na har bawa, Dan tamkar rad’a haka yaji saukan muryar Jannart din acikin kunnuwansa. “Naaan.” Ta sake kiran sunansa cikin tausasa murya, ganin yanda idanunsa ke alumshe, yasa batare da yin wani tunanin komai ba ta zauna akusa dashi, duk da cewar ganinsa hakan yasa ta jin kunya, ga kuma kwarjinin da ya mata, amma saidai ayanzun duk ba wannan take du bawa ba. Jin ta zauna akusa dashi ne kuma, yasa shi bude lumsassun idanunsa, Ahankali ya juyo ya kalleta. Nan take yaji wasu sabin abubuwa na sake bijiro masa, Wanda hakan yasa shi kasa Ware idanun nasa duka. Cike da kasala kuma ya zame ya kwanta akan lallausan bed din nasa, still batare daya san manufarsa nayin hakan ba, ya sake matse mararsa tare kuma da Dan soma jujjuya kansa ahankali. Da sauri Jannart din ta gyara zaman ta akan gadon, tare da sunkuyowa kansa cike da tsananin damuwa hadi da Dan rudewa tace. “Naan cikin naka ne yake ciwo? Please Naan say something please...” Ta kare maganan tana me daura hannunta akan shoulder dinsa, tare da zubawa kyakkyawar fuskarsa idanu, lokaci guda kuma idanunta duk suka ciko da hawaye. Rayyern kuwa saukan lallausan tafin hannunta akan shoulder dinsa ne yasa shi, sauke wani irin numfashi, tare da sake danne mararsa. Saboda wani irin yanayi daya samu kansa aciki. Jannart kuwa ganin hakanne yasa ta, Dan lumshe idanunta ahankali kuma cikin sanyi, ta sa nata hannun ta zare hannunsa daga kan marar nasa, kana cikin wani irin yanayin dake fusgan yanayin nata, da kuma daddadan sanyi ta kifa tafukan hannayenta adaidai kan mararsa, tare da soma shafa saman marar nasa ahankali. Wani irin dogon numfashi yaja tare da sake lumshe fitinannun idanunsa, saboda yanda d’umin tafukan hannun ta , da kuma taushinsu da suka ratsa sane, yasa shi jin wani irin abu na yi masa yawo acikin jiki. Tayaya zai iya jurewa mood din, da kamshin turarenta kadai ke neman zautar dashi? Yatsun hannunta dake yawo akan mararsa ne, ya tab’o dai-dai saman Rayyern dinsa, Wanda hakan yasa duk tsikar jikinsa mimmikewa. Take kuma yaji numfashinsa na soma kokarin yankewa, Wanda hakan yasa shi yunkurin tashi zaune. Kasancewar Jannart din na dan rankwafe akansa ne kuma, yasa akokarinsa na tashi zaune ta fad’a kansa. “Auchhhh.” Ta fada ashagwabe tare dasa hannu ta dafe kanta wanda ya bugu da kirjinsa. Batare kuma da ta sani ba, ta sake cusa hannunta acikin mararsa. Daddadan kamshin jikinta ya shak’a, ahankali kuma cikin yanayin sanyi, ya Saka hannayensa duka biyu ya kama waist dinta. Adimauce cikin kuma yanayin da bai taba jin kansa aciki ba, ya matso da fuskarsa kusa da nata. Har ya zamana numfashin su na gauraya dana juna. Idanunsa masu launin ja ya zubawa fuskarta, duk kuma da cewar babu wadataccem haske acikin dakin, hakan bai hanashi ganin idanunta dake alumshe ba, ga kuma lips din ta dake shining. Rikatattun idanunsa ya lumshe, batare da tunani ko sanin abunda yake kokarin aikatawa ba, asanyaye cikin tsuma da masifafafen shaukin dake dibansa. Ahankali labbansa da kuma harshensa suka sauk’a akan....! 😘😍😘😍😘🤸🏻‍♀️🤸🏻‍♀️Anayi muna jin daɗi. By *GARKUWAR FULANI* Wani irin masifeffen harbawa zukatansu sukayi a tare. Kana a hankali bugun zuciyoyin nasu yayi low ya fara wani irin sanyi mai tafiya da dukkan kuzarin jiki da sanyaya ruhi, Wani irin masifeffen kasala mai rikitarwa ya dirarwa Jannart wanda yasata jin idanunta na lumshewa su da kansu ba tare da tayi yunƙurin hakan ba. Yasa tayi lib tana maijin tunaninta, na shirin barin kwanyarta. Shi kuwa Dr Rayyern wasu irin ababen da bai taɓaji ko riskaba a rayuwarsa ta duniya ya fara jin suna dirowa cikin jiki da zuciyarsa. Wani irin tsuma, lips ɗinshi daya ɗaura kan nata, tamkar wanda yake cikin dusan ƙanƙara, Yayinda gaba ɗaya yakejin zuciyarsa da kwakwalwarsa suna jan linzamin gaggan jikinsa i zuwa nata, tamkar wanda ake fuzgarshi da mayen ƙarfe. Karo na forko kenan a rayuwarshi da yakejin wannan yanayin gashi ya gaza sarrafa kansa, wani irin narkekken numfashi yaja mai tsawo wanda yayi tamkar zai tafi da ransa ne. Daga nan kuma tunaninsa ya fara bauɗewa kwanyarsa. Yarr-yarrr haka yaji tsikar jikin shi na zubawa, baki daya lokacin da ya gama manne lips ɗinshi akan tattausan Pink lips masu sanyi. A hankali ya buɗe bakinshi tare da ɗan fito ta tattausan harshensa, cikin macewar jiki ya manna harshensa bisa lips ɗinta na ƙasa. Gam ta ƙara rufe idanunta da masifan karfi, jin wani bakon yanayi daga Naan yanayin da bata taɓa zata ko tsammataba a yanayin da yake na cewa baida lafiyan. A take numfashin ya fara fita da ɗaɗɗaya. Sabida jin yadda yake murza tongue ɗinsa bisa lips ɗinta tamkar mai shafamata jambaki, Damshi zazzaƙan yawunshi da sanyin abin ƙaunarshi da yaci ya haɗe da tattausan lips ɗinta, hakan ya bada wani santsi na musamman. Wani irin numfashi ya fara fesarwa da sauri-sauri. Ita kuwa Jannart jin numfashin ta na shirin daukewa ne, Alamun hancinta baya wadatar mata wurin samun cikakkiyar iskar shaƙane, Yasata buɗe lips ɗinta a hankali dan nemo numfashin shaƙa, Hakan kuma ya bawa Dr Rayyern wata dama mai daraja, Cikin rawan da jikinsa ya fara, yayiwa lips ɗin ta na ƙasa wani irin amintaccen kamu, Wanda ya sasu sauƙe nannauyan ajiyan zuciya a tare, Wani irin narkekken tsotsa ya farayiwa lips ɗinta tamkar ya samu tom-tom, hannunshi na dama yasa ya tallaɓe haɓarta na dama, tare da manna koshinsa bisa nata, tsinin hancinsa ya dire kan nata, Wani irin narkekken numfashi ya fesar a hankali, masifeffen feeling ne yake fusgarsa tamkar zai fita da ransa yayinda gaba ɗaya ƙofofin gashin jikinsa suka fara buɗewa suna amsar sabon al'amari. Cikin kasalan daya danneta tafara jujjuya kanta, alamun a'a bataso, yayinda tuni kwayan idanunta suka fara jujjuyawa, wasu irin hawaye masu sanyin suka fara tsastsafo mata, jin yadda ta fara jujjuya kanta tana shirin zame lips ɗinta dake cikin bakinshi ne yasa, ya dago hannunshi na hagun ya tallaɓe habarta ɗaya gefen ma ya zama yasa tafin hannunsa duk biyu ya tallaɓe fuskarta a tsakiya, a hankali cikin azabebben feelings yasa harshensa ya ƙasan nata, cikin tsananin iyawa da salo mai ratsa jiki ya naɗa tattausan tongue ɗinta cikin nashi, tare dayi mata wani irin fitinennen kiss tongue to tongue wanda yasata jin wasu abubuwa suna tsikararta tare da yawo cikin jikinta, wanda har hakan yasa numfashin ta fara fita a fiffizge. Shi kuwa Dr Rayyern wani irin tsuma da karkarwa jikinsa ya farayi tamkar wanda aka jonawa wuta, A fizge take fidda numfashi kana da karfi don ji take numfashin ta na gab da barin gaggan jikinta. Cikin kasalan daga narkar da ita ta ɗago tafin hannunta tasa bisa kanshi, yatsunta ta cusa cikin tattausan sumar kansa, tare da fara jujjuyawa, kanta. Amman Ina ta gaza kwatar bakinta daga ritsawar Dr Rayyern da yakeyi mata shan tom-tom. Haka yasa ta fara mummurza sawunta dake tsakanin nasa hawayenta naci gaba da kwaranya. Duk da yana cikin yanayi na musamman, Amman yanajin sanyin hawayenta cikin tafukan hannnayensa. Wanda hakan yasa ya fara buɗe idanunsa da kyar. Kan fuskarta ya ware ganinsa. Inda hawaye ke kwarya babu wasa. Kana ga numfashin ta dake fuzga hakan yasa shi. Ɗan yunƙurawa still dai bai zare baminsa ba, ita kuwa jin ya janye hannunsa daga riƙon da yayi magana, yasata sa hannunta ta ture fuskarsa tare da janye Tata fuskar gefe. Shi kuwa Rayyern ba zato yaji ta janye mishi tongue ɗin ta da yake jin bai taɓa tsotsa ko shan wani abu mai dadinsa ba a rayuwarsa, dan dadine da yakeji daga can tsakiyar maɗigar kansa har zuwa tsakiyar tafin sawunsa. Yakejin abin na mishi, zir-zir ɗin da yake jinsa tamkar a sararin samaniya. Da sauri ya saki wani irin masifeffen numfashi “Shyyyhhhhhhhhhh”. da yasata juyowa da sauri ta kallesa. Hannunsa yasa ya kamo nata ya fizgota jikinsa. Cikin rawan murya tace. “Wayyo numfashi na”. Cikin karkarwa da gigita, ya kife tafin hannunsa saman breast ɗin. Yayi musu wani irin sahihin rumtsar da yasashi ƙara ware idanunsa da suka rikiɗe. Sabida wani irin masifeffen Shokin da yaji har cikin Rayyern ɗin sa. Cikin wani irin yanayi ya fara ƙoƙarin janye rigar jikinta. Ganin hakanfa yasa ta ƙara gigicewa ta fara ƙoƙarin kwatar kanta, dan gaba ɗaya gani take kamar an sauya mata Naan ɗin kamar bashi bane, Shi kuwa Rayyern cikin wata iriyar fitinenneyar murya mai cike da rauni yace. “Please Jannahhhhhh”. Yaja mgnar can cikin maƙoshinsa, jin muryar sa kuwa ya ƙara bata tsoro don yadda yayi mgnar tamkar numfashinsa ne zai fita. Da sauri ta fara jujjuya kanta hawayen tsoro na kwaranya murya na rawa cikin kuka tace. “Naan ka sakeni numfashi na, sakeni zan tafi ɗakina bacci nakeji”. Cikin rawan jikinsa daya tsananta ya kamo hannunta da ƙarfi ya dannansa bisa Naan ɗinsa dayake jinta zata ɓalle taɓar jikinsa, cikin Muryar da tafi tata narkewa yace. “Shyyyyhhhhyyhhhh Please Jannah ki matso gareni, zan mutu cikina, jannahhhh kiji Please help me kada ki tafi ki barni”. Ya kare maganar yana mai son cusa hannunta cikin boxes ɗinsa bisa dukkan alamu kuwa sam baya cikin hayyacinsa bai kuma san me yakeyi ba, yanayine na neman mafaka kawai yake ciki. Ita kuwa Jannart jin inda ya kai hannunta ne yasa, zazzaro ido tare da fizge hannunta, cikin tsananin razani da tashin hankali ta fizge hannunta, tare da dirowa ƙasan gadon. Jiki na rawa ta nufi ƙofar a guje ta fita ganin ya taso ya biyota. Kai tsaye ɗakinta ta nufa. Yayinda shi kuwa ya biyota a baya yana tafe gaba ɗaya jikinsa karkarwa yakeyi kana Naan ɗinsa na gaba tanayi masa jagora. Tana shiga ta meda ƙofar gib ta rufe, ta murza key kana ta juya ta koma kan gado, ta kwanta tana wani irin azabebben numfashi mai cike da tsoron al'amarin Naan ɗin. Shi kuwa Dr Rayyern jin yadda ta rufe ƙofarne yasashi kifa kansa da jikin ƙofar sabida ji yakeyi kamar bazai iya tsayawa ba, wani irin masifeffen feeling yakeji kamar zai fita da ransa, zuwa yanzu dai ya gane meke cin jiki da ruhinsa ya gane cewa. Cutar sha'awa ke gab dayi mishi mugun kamu ya gane itace abinda yake so sa muradin samun mafaka a jikinta. Wani irin raunataccen kukane mai masifar sanyi ya kwabce masa shessheƙan tamkar zai fito da ransa. Yayinda a cikin ɗakin itama Jannart kukan ne ya kwabce mata, tanayi da zaton ko ciwon ne ya fiddashi cikin hayyacinsa. Cikin yanayin tashin hankali ta tashi zaune, jin kamar shessheƙan kuka, da sauri tasa hannunta ta jawo karamar wayarsa dake wurinta, Number Ramadan ta dannawa Kira. Cikin bacci Ramadan yaji rigging din wayarsa, Kasan cewar bai jima da yin bacciba kasan cewar yana waya da Raihanansa ne yana shaida mata, An gama haɗa kan aure nanda kwana biyu za'a kawo shiyasa suka raɓa dare. A hankali ya miƙa hannunsa ya ɗauki wayar, ganin Hamma Rayyern ne yasashi saurin tashi zaune duk da yasan yanzu Jannart ce ke amfani da layin. Da sauri ya amsa kiran tare da kara wayar a kunne sa. “Assalamu alaikum my Aunty ya dai?”. Da sauri ya miƙe tsaye jin muryar Jannart ɗin tana kuka, Cikin tashin hankali da tsoro yace. “Innalillahi My Aunty meya samu Hamma Rayyern?”. Cikin kuka tace. “Ramadan Baida lfy ciwon cikinsa ya tashi kuma, gayican sai kuka yake tayi." Cikin firgici da kuma mmki yace. “Kuka kuma?. Yana ina yanzu”. Da sauri tace. “Yana falo”. Cikin sauri yace. “Sorry My Aunty ki nitsu keji kiji dashi, bari in kira Ya Sulaiman yanzu zaizo, kada ki damu kinji ko”. Ta buɗe baki da nufin zatace tana tsoron yanayin sa na yaune kuma sai taji ya katse kiran yana katse kiran kuma, ya dannawa number Dr Sulaiman Kira. Yana mai mamakin kalmar wai yana kuka. Ya sani iya tsawon rayuwar Hamma Rayyern ɗinsa da ciwon ciki bai taɓa yin kukaba. Shi kuwa Dr a falo, wani masifeffen abu da yakeji wanda ya rasa me zaiyi ya magance masa abin, yasa gaba ɗaya yake jinsa tamkar wanda ya rasa tunaninsa ji yake tamkar yayi ta ihu da karfi ko zaiji sanyin azalzalar da ruhi da jikinsa keyi, hakan yasa ɗan shessheƙan raunataccen kukan daya subce mishi fitowa. Kuka yakeyi da hawaye sosai. Allah ya sani yana son wani abu ya kuma gane abun a jikin Jannart yake so yake ya jishi a kwance a jikinta tanayi mishi irin abinda take mishi in ciwon mararsa ya tashi, so yake ya jisu a wuri ɗaya gado ɗaya borgo ɗaya manne da. Ya kasa iya furta komai sai kukan tare da zamewa ƙasan ƙofar ya kife kansa bisa guiwowinsa. Murya na rawa yake kiranta. “J... Jan... Jannaaaaa”. Dr Sulaiman ne zaune a hotel room ɗinsa video call yakeyi da matarsa. Murmushi tayi tare da cewa. “Ɗazu fa Mamy ta kirani tace in gaya maka in Allah ya kaimu jibi zamuje mu kai kayan auren Ramadan”. Cikin sakin fuska yace. “Toh naji Allah ya kaimu Ni dai yanzu kiji dani”. Cikin jin kunya tace. “Toh Honey me zan iya maka kana can ina nan”. Kanshi ya ɗan jujjuya tare da cewa. “Wlh baki san halin da muke ciki bane maman Abdalla Mascow banzan garine mai masifar sanyi, kawai muna rayuwane cikin begenku, dole in mutun baida karfin imani zaiyi zina, domin garine da yanayinsu kaɗai ke ingiza feelings ɗin mutane.” Cikin tausasawa tace. “Ayyah sorry mijina Allah dai ya baku Sa'a ku dawo lfy”. Cikin sanyi yace. “Uhum toh Amin amman dai wlh muna jin jiki, Ni dan sanyin kwanan nan yafi na kwanaki. Dan wallahi yau oga Dr Rayyern Waliy ma najishi yana wani yanayi”. Cikin tsokana tace. “Allah ko ka sawa Dr Rayyern ido”. Zai bata amsa ne kuma sai yaga kiran Ramadan a ƙaramar wayarsa. Da sauri yace. “Ramadan kuma a daren nan”. Sai kuma ya kalleta tare da cewa, Bari muyi waya zan kiraki bayan nan. “Kayi bacci dai in kun gama dan numa bacci zanyi”. Hararan wasa ya mata kana daga nan ya katse kiran tare da jawo karamar wayar ya amsa kiran Ramadan. Shiru yayi yana sauraron bayanin da Ramadan key masa. “Ba komai Ramadan kwantar da hankalinka dan Allah kada ka gayawa su Abba bari yanzu zan tashi in tafi in sha Allah ba matsala kaji ko”. Cikin ɗan jin ƙarfin guiwa Ramadan yace. “Toh”. Kana ya katse kitse wayar. Shi kuwa Dr Sulaiman da sauri ya kira Number Rayyern a ƙalla sau biyar ba'a ɗagawa, Cikin fesar da numfashi yace. “Uhum Namijin duniya waya sanima ko ciwon tuzuranci ne, dan dai wancan ciwon bayasashi kuka a iya sanina. Kai ba wani ciwon cikima, sai dai in wani sabon ciwon cikin ne. A nan gidan Rayyern kuwa wayarma na bedroom ɗinsa baima San ana kiraba. Zuwa yanzu kuma muryarsa tana fita sosai. Da sauri Dr Sulaiman yace. “Yauwa bari in kira ɗaya layin”. Ya ida mgn yana kiran layin Dr Rayyern ɗin dake wajen Jannart, bugu ɗaya ana biyu ta ɗauka ganin Dr Sulaiman a rubuce”. Cikin sanyi murya mai tattare da kuka tace. “Dan Allah Dr kazo Naan baida lfy, tun d’azu kuka yakeyi”. Da sauri Dr Sulaiman yace. “Kwantar da hankali ki kiyi haƙuri dena kuka nitsu ki gaya min. Meke damunshi!”. Cikin sharce hawaye tace. “Ba ɗazu kunyi wayaba yace, maka bashi da lfy cikinsa na, ciwoba kuna gama wayan ya tafi bedroom ko abinci baiciba, Danaje kuma gaba ɗaya baya cikin hayyacinsa, ni dai na gudu kuma ya biyoni na rufe ƙofana gashi a falo yanata kuka, dan Allah Dr kazo ku dubashi”. Da sauri ya danne dariyarsa tare da cewa. “A'a Madam kije wurinsa kafin inzo”. Cikin sauri itama tace. “A'a wlh ni dai ina tsoronsa,". “Tsoro kuma? Kullum ba kyace ke tare dashi ba!”. Cewar Dr Sulaiman yayi mgnar yana mai murmushin dan tabbas ya fahimtar wani abu. Ita Jannart ba tare da kawo komai cikin rantaba tace. “Yaufa ba kamar na kullum yake mishiba, idan ina kusa dashi kamar baya hayyacinsa zai jimin ciwo”. Cikin katseta yace. “Ok kada ki damu, ba abinda zai samesa, zaiyi bacci a wurin”. Daga nan ya katse kiran yana murmushin dan tabbas ya gano Rayyern. Ya katse kiran ya saki dariyar mugunta. “Uhumm Dakta ai su waɗannan ababen marmari ba'ayi musu taurin kai”. Ya faɗa cikin dariya. Ita kuwa Jannart shiru tayi tare da zuwaba wayar idanu. Yayinda kuma ta kasa kunne jin babu sautin kukansa ne kuma yasata sakin ajiyar zuciya. “Toh ko dai har yayi baccin nema,”. Tayiwa kanta tambaya. Shi kuwa Rayyern cikin fitinennen yanayin da yake cikine yayi bacci a zaune a wurin. Sai ajiyan zuciya yake direba a hankali. Itama Jannart a haka bacci yayi awon gaba da ita a zaune tana jingine da gado. Yayinda Ramadan kuma ya kasa samun nitsuwa ya kira Jannart bata dagaba haka yasa ya kira Dr Sulaiman nan yace mishi ai sunyi bacci ne ciwon ya sakeshi. 4:51 na asuba, ya buɗe idanunsa a hankali tare da ɗago kansa. Idonshi ya kuma lumshe a hankali tare da jujjuya kanshi da ya ɗanyi tsami, Abubuwan da suka faru daren jiyan ne ya fara dawo mishi, da sauri ya buɗe idonsa tare da jujjuya kai ya kalli inda ya kwana da kyau. Wani irin takaicin kansa da kansane ya rufesa. Mitsss yaja wani irin tsakin takaicin kunya. Wani irin tsuke fuska yayi tamkar dai tana gabanshi wai kada ta rainashi. Yunƙurawa yayi ya miƙe tsaye, tare da liƙawa kofar harara, sannan ya juya a hankali ya nufi ɗakinsa kai tsaye bathroom ya faɗa, tare da sakarwa kansa ruwan sanyi a gurguje yayi shirin salla ya fito ya tafi da mota dan lokacin ya kure masa. Ita kuwa Jannart dirin tashin motarsa ne ya tasheta daga baccin kwanan zaune da sukayi. A hankali ta zuro sawunta ƙasa, madadin tayi bathroom sai ta nufi ƙofar ɗaki. Cikin sanɗa, ta iso a hankali ta murza key ɗin tare da janye kofar, ta ɗan leƙo da kanta, ganin baya nanne yasata sauƙe numfashi, kana a hankali ta fito falon ma baya nan. Daga nan ɗakinsa ta wuce, A hankali tace. “Alhamdullilah yayi sauƙi”. Daga nan fito falon har zata wuce sai kuma ta dawo baya, ganin katon ɗin magunguna ta, ɗaukar katon ɗin tayi kana nufi ɗakinta. Tana shiga ta akiye katon ɗin kan dreesin meeror'n. Bathroom ta wuce. Brush tayi mai lafiya kana ta sulla wonka da ruwan ɗumi sabida sanyin da ake tsulawa. Al'wala tayi kana ta fito. Bayan ta idar da salla ne tayi addu'o'in ta kamar dai yadda ta saba, kana ta miƙe ta isa gaban dreesin meeror tare da zare hijabin sallan ta ninkeshi, mai ta shafe jikinta dashi, kana ta ɗan murza pawder sannan Lipstick ta dan gogawa pink lips ɗin ta. Katon ɗin ta jawo ta fito da kayakin gaba ɗaya ta jerasu a kan meeror'n. Kullacca ta lakata ta ɗan shafa. Kana ta juya zuwa gaban wurin kayanta, wanu tattausan atampa ta zato riga da zabine orange color mai masifar kyau, ɗinkin rigar ɗan dai-dai. Anyi kolliyar zip ɗin ta gaba. A hankali ta kimtsa kanta cikin kayan. Masha Allah sunko yi mata kyau matuƙa gaya, Rigar ta zauna ɗas a jikinta, irin ɗinkin nanne mai faɗin wuya, gashi batasa bra ba sabida har yanzu numfashin ta bai fita mata dai-dai tun tsoritan daren jiya. Murza ɗan kwalin tayi a kanta tare fito da jelam gashinta data kitsa ta gefe, Wayarshin ta ɗauka, tare da zama a bakin gadon. “12 missed call harda kiran Abba ma”. Ya faɗa cikin mamakin rashin jin kiran. Number Abba ta fara kira. Dai-dai lokacin kuma Abba yana mgn da Rayyern dake kan hayar dawowa gida. Kanshi ya ɗan jingina da jikin kujerar motar tashi, tare da makala waya a kafaɗarsa, cikin ransa yace. “Ya Salam wai wannan wacce iriyar yarinyace da komai sai ta gayawa su Abba,”. A fili kuwa cikin sanyi yace. “Abba na workefa”. Cikin kulawa, so, tausayi, ƙauna, Abba yace. “Ka tabbatar?”. Numfashi ya ɗan fesar Allah ya sani baison yin kariya, ya zama ɗabi'arsa tunda gashi jiya yayi ɗaya baya son Kuma yayi ta biyu cikin sanyi yace. “Abba matsalar da sauki in sha Allah zan samu sauki sosai kada ka damu kaji ko Abba na”. Cikin gamsuwa Abba yace. “Toh Rayyanu na Allah ya baka lfy ka kula da kanka kaji ko”. Cikin son mahaifin nashi yace. “Toh Abba na”. Daga nan sukayi sallama. Yana katse kiran kuma kiran Jannart na shiga, da murmushin yace. “Assalamu alaikum Jannart.” “Wa alaikassalam Abba Barka da safi.” Ta faɗa cikin girmamawa , “barka dai Ɗiyata ya mai jiki da sauƙi ko”. Abba yayi mgnar cike da kulawa, “Eh Abba da sauki ya tafi masallaci ma”. “Masha Allah yanzuma ai munyi waya. Allah dai ya bashi lfy, ya baki ladan jinya”. “Amin ya Allah Abba”. Daga nan nan kuma ya miƙawa Mamy wayar, tana jin muryar Mamy tace. "Mamy”. Cike da jin dadi Mamy tace. “Ya mai jikin”. “Alhamdullilah Mamy yaji sauƙi”. cikin jin dadi Mamy tace “Masha Allah, Allah ya ƙara sauki”. “Amin ya Allah Mamy inata kewarku”. Ɗan murmushi Mamy tayi tare da cewa. “Ai kam nima ina kewarki kusa dani, yanzu dai ai na fara lisafin dawowarku, tunda auren Ramadan kafin Azumi za'ayi dudu wata ɗaya ne ya rage”. Cike da zumuɗi tace. “Naji daɗi Mamy na nakusa dawowa.” Daga nan suka ɗanyi hirar yadda bikin Ramadan zai kasance kana sukayi sallama da juna. Suna sallama kiran Aunty Fauziyya na shiga. Bayan sun gaisane tayi mata dukkan bayanin yadda zatayi amfanin da magungunan, kana sukayi sallama. Kai ta ɗan juya ta kalli ƙofar fita ɗakin nata, kana ta kuma kalli fuskar wayarta a fili tace. “Har yanzu bai dawoba”. Sai kuma ta miƙa a hankali ta nufo falon. Shiru falon dama gidan baki ɗaya, sai ƙamshin sa ɗaya gwaraye ko wanne kusurwa, A hankali ta lumshe idanunta, tare da saurin ɗaga sawunta da takejin sanyin tayis na ratsa mata shi. Kan kujera 2 str ta zauna kana a hankali ta zame tare da kwanciya, numfashi ta ɗan fesar tare da tafiya duniyar tunani. A tsanake yakeyin driving yana mai jin sautin karatun Alqur'ani mai girma daya kunna, haka nan yake jin wata iriyar sassayar iska mai tattare da nitsuwa na ratsa mishi dukkan jiki, A karo na uku ya kuma juyowa ya kalli wayarshi sabida kiran Dr Sulaiman daya kuma shigowa. “Mitss”. Yaja gajeren tsaki tare da hararar wayar. Kanshi ya juyo tare da shiga fuskantar kofar gidan nashi, Yana kutsa kai cikin gidan kiran Dr Sulaiman na kuma shigo mishi, Bai kula wayarba har saida ya dai-dai ta parking kana yasa hannunsa ya ɗauki wayar a kufule ya amsa kiran tare da karawa a kunne cikin jan tsaki yace. “Uhum”. Murmushi Dr Sulaiman yayi tare da cewa. “Dr yau Ba sallama ne? Tun ɗazu ina kiraka baka amsaba”. Buɗe marfin motar yayi tare da fitowa. Hannunshi na dama ya zura cikin aljihun tattausan jallabiyar dake jikinsa, kana ya saƙala wayar a kafaɗa hannunsa ɗaya kuma ya rufe motar, Sannan ya juyo ya nufi cikin gidan. “Wai har yanzu kukan kakeyine da bazakayi mgn ba?”. Cewar Dr Sulaiman. Shi kuwa Rayyern Cikin kwaɓe fuska yace. “Kuka kuma, wai kai Sulaiman wanne irin mutum ne kai kamar wani tsohon maye tunda ka kira ɗaya kaga ban ɗagaba ai sai ka sahirta min ko”. Cikin dariyar ƙeta Dr Sulaiman yace. “Uhum kai Akwai wani mayene sama da kai? Ni bana son wannan bauɗiyar taka, ka gaya min kukanme ka kwanayi daren jiya? Me kakeso baka samu ba?". Kanshi ya dafe da hannu ɗaya, dayan kuma ya buɗe ƙofar falon kana ya kutsa kai cikin falon a hankali. Ita kuwa Jannart hankali ta buɗe idanunta jin muryarsa da motsinsa, ido ta zuba mishi tana ganinsa ras sai dai shi da yake yanzu ya shigo bai kula da ita a wajenba bare ya ganta. Numfashi ta ɗan fesar a hankali tare da yunƙurawa ta tashi zaune, sai dai duk da hakan bai gantaba, Meda hankalin ta garesa tayi, dan so take ta karanci halin da yake ciki. Shi kuwa Dr Rayyern fuskarsa ya yamutsa ka murya a haɗe yace. “Me kuma zanso?”. Da sauri Dr Sulaiman yace. “Mace mana”. Idonshi ya rumtse jin abinda Dr Sulaiman yace, a ranshi yace. “Ya sallam kai anya kuwa Sulaiman ba maye bane?”. Ita kuwa Jannart hannu tasa ta tallaɓe habarta tana kallon Kekkyawar fuskarsa, Shi Dr Rayyern A fili kuma cikin dakekkiyar murya yace. “Mitsss an gaya maka ni mayen matane irinka?”. Dariyar ƙeta Dr Sulaiman ya kece da ita cikin dariyar yace. “Ai wlh kai babu wani mayen matama daya fika a nahiyar mu, tunda in dai baka samuba kuka kakeyi kamar wani ɗan shayi, ka gane abinda kakeso sai taurin kai tsiya da yake saka kana azabtar da kanka tuni fa na dade da ganeka, To wallahi ka samawa kanka mafita don su waɗannan kayan marmarin ba'ayi musu girman kai domun su mata ai sune farin cikinmu in ka ƙi kuwa zaka kashe kanka”. Cikin yanayin kufula da kuma kunyar saurin ganosa da akayi cikin son nuna ba hakan bane abinda suke nufib yace. “Allah ya sauwaƙa ni ɗin? Ni Rayyern Kake tunanin mace tana gabana da har zanyi zaucewar da zata sani lalacewa a gaban wata halitta ƙaramar yarinya nayi mata kuka, kai Sulaiman Allah ya isarmin. Dan wlh babu wanda ya taɓa yaɓa min bakar mgn irin wacce ka yaɓa min a duniyar nan, to ma wai a zatonka sauyawa nayi koko ka mance yadda nake ne da har kake faɗin hakan”. Dariya harda buga cinya Dr Sulaiman yakeyi. Ita kuwa Jannart idanu ta zuba mishi ko ƙeftawa batayi, jujjuya kalamansa takeyi dan tana son samar musu kekkyawan muhalli da cikekken ma'ana. Tsaki yaja tare da cewa Dr Sulaiman. “Kaga malam na mamajo kada ka fasa min kunne da wannan dariyan da bashi da tushe”. Cikin sassauta dariya Sulaiman yace. “Toh naji Malam waliyi kukan me kakeyi daren jiya?”. Da sauri yace. “Wai waye ce maka ina kuka? Inyi kuka abin haukane kuma mutuwa akayi min ne?”. Ya ƙare mgnar yana juyowa ya kalli gafen da Jannart take Dan atishawar data subce mata yasashi sanin da ita a wurin, Hannunshi yasa ya kunna wutan falon baki ɗaya sai gashi haske ya gauraye ko ina tamkar rana. Da sauri ta yunƙura ta miƙe tsaye tare da yin ƙasa da kanta. Shi kuwa Rayyern ido ya kafeta dashi sabida jin abinda Dr Sulaiman yake cemishi. “Toh koma dai menene gwara ka faɗa min in sani dan in akwai taimakon da zanyi maka inyi maka, domin Ni dai jiya tsakar dare Madam ɗin ka ta kira su Ramadan ta gaya musu baka da lfy kuma kanata kuka, da ihu, Shi kuma Ramadan ya gaya min kuma nayi ta kiran layinka baka ɗagaba wata ƙil kabar wayar a bedroom naka kabi Madam ɗakinta ko? Sai kuma ta rufe maka ƙofa shine ka zauna a wurin kanata rusa mata ihu da magiya ko? ka gigita yar mutane a banza itama tanata kuka a zatonta ciwon cikinka ne da ka fara karya ya taso, bata san cewa wannan na jarabar sha'awarta bane ”. Wani irin kallo yakeyi Jannart wanda yasata jin duk tsikar jikin ta na mimmiƙewa shaidar idanunsa na yawo a jikinta, A hankali ta ɗan ɗago kanta ta kalleshi da sauri ta kuma yi ƙasa da kanta ganin yadda ya tsareta da idanu babu alum wasa, Fuska ya tsuke tare da fara takowa zuwa gabanta, Cikin Muryar gaskata kai da kai yace. “To ni Rayyern me haɗina da mace, tun tuni da nake rayuwata na damu da wata halitta wai ita mace ne, kai ka sani muddin inada chocolate wlh mace bata gabana, domin nasan duk daɗi da zaƙin dake tare da ita bazata kai min chocolate garɗi da daɗeen ciba”. Da sauri Jannart ta rumtse idanunta koda bata san forkon mgnar suba, da kuma manufar zantukansa ba, kunya ta rufeta da maganarsa ta ƙarshe. Shi kuwa Rayyern shida kansa ma wani irin yar-yar yaji da kalaman nasa a take yaji wasu irin fitinannun abubuwan jiya da daren nan suna dawo mishi, borin kunya ne ya sashi fadin koma menene. A hankali ya kamo lips ɗinshi na ƙasan ya fara tsotsa ta ciki tamkar zai tsinkesu. Shi kuwa Dr Sulaiman kai ya jinjina dan ya gamsu da ƙarfin halin Dr Sulaiman da har yake wannan cika bakin. “Uhummm kayi kuskure Rayyern wlh na tausaya maka ranar da zaka shiga komar Jannart dole kayi azumi uku, na kaffaran rantsuwarka na fifita daɗeen chocolate aka mace.” A kufule yace. “Har abadako bazanyi wannan azuminba banza ɗan sa ido kai dolen-dole sai ka sani nayi mgn cikin fushi”. Ya ida mgnar tare da katse kiran, Kana ya zura wayar cikin aljihun tattausan jallabiyar dake jikinsa. A hankali Jannart ta fara jan baya, sabida ganin yadda ya nufota haiƙan ƙadara, Hannunsa yasa ya dafe ƙugunsa tare da ɗan kwantar da kanshi gefen dama, still yana tsotsan lips ɗinshi ta ciki, Ita kuwa Jannart jin ta jingina da jikin ginine ya sata ɗago kanta ta kalleshi murya a raunace tace. “Ya jikinka?”. Tayi mgnar cikin rawan murya da kuma yin rau-rau da idanunta. Numfashi mai nauyi ya fesar tare da zubawa pink lips ɗin ta da suka sha lipstick suna wani irin fitinennen sheƙi, Fuskarsa a murtuƙe yace. “Ke yaushe nayi kuka da kikayi ta shelantawa duniya na kwana kuka?”. Yayi mgnar yana ƙara matsota kib da ita. Kai ta fara jujjuyawa a hankali yayinda tsoronsa ya fara rufeta. Mui-mui takeyi da ɗan bakinta tana jujjuya lips ɗinta alamun tana son yin mgn kuma ta kasayi, Cikin ɗan ɗaga murya ya kuma cewa. “Wato sharri zaki fara yimin kenan ko Janna, kuma har wurin su Abba da abokaina ko kunya bakijiba Janna kika faɗa musu sirrin mijinki wai na kwana k..” Shiru yayi ba tare saya ida mgnar ba, Sabida ganin yadda lips ɗin ta suketa karkarwa kamar mai jin sanyi bisa alamu kuwa tana gab da saka mishi kukane, Ita kuwa Jannart so take ta buɗi baki tai mishi bayanin halin data ganshi daren jiya da kuma bashi haƙuri, sai dai ta sani tana buɗe lips ɗinta kukan da take dannewa zai kwabce mata. Wani irin masifeffen kasala ne yaji yana dirar masa har yakejin kamar sawunshi bazasu iya ɗaukar sa ba, Cikin wani irin narkekken murya yace. “Wato wannan bakin shine maiyi min ƙarya da tara min jama'u koooh?”. Yaja ƙarshen mgnar can ƙasan maƙoshinsa yana mai sa hannunshi ya fizgota jikinsa tare da cewa. “Zanyi mgninsa kuwa yanzu”. Cikin yanayin tsoron laifi da saurin kukan da yake ɗabi'arta ta saki wani irin raunataccen kuka mai kashe jiki da zuciya, Tattausan tafukan hannunsa yasa duka biyu ya tallaɓo haɓarta kana watsa mata jarababbun idanunsa da suka sata saurin lumshe nata idanun. Wani irin dogon ajiyan zuciya yaja da ƙarfi kana ya sauƙeshi a hankali tare da feso mata sassayan iskar bakinsa da yake kwamshin makilin. wata iriyar fitinenneyar kasala na sare Garkuwar jikinta yayinda hawayenta kuma suketa ci gaba da tsiyaya. Shi kuwa Dr Rayyern cikin wani irin fitinennen kwaɗayin lips ɗin ta ya manna lips ɗinshi akan nata tare dasa manyan yatsunshi yana murza hawayenta dake gangarawa. Ita kuwa Jannart wani irin tsuma da karkarwa jikinta ya farayi, Kana ta ƙara rumtse idanunta da ƙarfi. Lokacin da taji yayiwa lips ɗin ta wani irin yinwataccen kamu. “Heeyyyyyyhhhhhh”. taja wani irin narkekken numfashi jin yadda yaketa mata wani irin ni'imantaccen shafa da sauri ya fasa hannunsa ya zuge zip din sike....! *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Littafi. ne dake dauke da soyayya' cin amana 'kishi' darasin rayuwa. *ƊANƊANO! ƊANƊANO!! ƊANƊANO!!!* Mama kina ganin 'abunda Salma taimin' kin kasa magana 'jijjiga mama takeyi tana kuka mai tsuma rai. Mama ta dago jajayen idanun ta 'dasuka ciko da kwallah ' cikin bakin ciki da bacin rai ' tace Rahma 'kiyi hakuri kanwar ki ce. Sharr 'sharr 'idanunta suke zubar da kwalla 'da radadi hade zallah bakin ciki 'take kallon sama 'ta daga hannayen ta sama' tare fadin ya Allah ya Allah kagana ganin abunda *KANWATA* taimun ya Allah ka.... Ga masu bukata zasu tuntubi wannan numbar nan 09069080725 Littafin K'ANWATA Naira dari biyu ne kacal kana Vip 400 Account. 3115484026 Ikilima Adamu First bank. Sai ki turo screenshots shaidar biyan Ku Ta wannan nombar 09069080725. Sai in saki. Group. Ko kuma ku turo katin MTN ɗin ta wannan numben dai 09069080725... Kada ki sake a baki labari. 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻😍 By *GARKUWAR FULANI* *🌈 TSINTACCIYA🌈* _Rubutun littafin TSINTACCIYA tamkar zubar hawaye na ne, Labarin daya daɗe da wanzuwa a cikin zuciyata, labarin daya maye gurbin ABU MALEEK a zuciyar SARAUTA, Kowa yana amfani da sunansa sannan abawa sunansa laƙabi dana Mahaifinsa, amma kullum Ita Sunan TSINTACCIYA shine laƙabinta a makaranta, Mene ya sanya kowa ke gudunta??? Hatta Uban daya haifeta wacce ta silar sa tazo duniya baya sonta? Mene laifinta?? Mene ya sanya rayuwa take juyin wainar fulawa da ita??? Yaushe ne zata zama kamar kowa? Rayuwar AKEELA TSINTACCIYA ita ake cewa GABA GAƊI rayuwa mara amfani ta zama mujiya a idon kowa!_ BIYA 300 domin karanta littafin TSINTACCIYA 500 for vip mutane 30 ɗin farko da sukai subscribe za'a sasu a vip😍🤝🏼 AKWAI CLASS na musamman ga matan aure mai suna WE'RE ALL WOMAN'S via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616😍 TUBALI Kashi na uku. Shafi na forko. NA *AYSHA ALIYU GARKUWA* Da sauri tasa hannunta ta ture hannunsa, tare da yunƙurin kaucewa. Cikin zafin nama, yasa hannunsa duka biyu, ya tallabeta ya kuma manna laɓɓansa kan nata. Kiss mai ratsa tsuciya da kashe dukkan garkuwan sassan jikin ma'abocin ɗan ɗanarsa ya farayi mata, a birkice da dukkan alamu a ɗimauce yake, Wani irin sassayan numfashi mai haɗe da ajiyar zuciyan da yafi kama da shessheƙan raunataccen kuka Dr Rayyern yake sakewa tamkar, zai fice da numfashin sa na ƙarshe, Wani irin tsuma da karkarwa jikinsa ya farayi kamar wanda aka jonawa na'urar wuta. Ita kuwa Jannart shiru tayi irin shirun nan da yafi kama da mutuwar tsaye sabida taji komai a ɗimauce yakejinsa. Wasu irin sabbin kuma baƙin abubuwa takeji suna shiga jikinta ta sinin harshen Naan ɗin nata yana ratsa nata harshen abune da zata iya rantse wa bata san da irinsa ba a duniya sai yanzu, ta gane duk sanda zai taɓa ta ko yayi mata wani abin, to wasu sabbin abubuwa wanda zasu banbanta da wanda taji a baya. Wani irin kakkarfan numfashi ta fesar, jin yadda Dr Rayyern ɗin yasa tsinin saasayan tongue ɗinsa ya laso saman lips ɗin ta na ƙasa kana a hankali ya fara haurawa saman lips ɗin ta na ƙasa, A hankali ya karkata kanshi tare da rumtse fuskarta cikin tafin hannunsa ya karkata mata nata kan kaɗan cikin wani irin gigitaccen yanayi ya zira harcensa tsakanin lip ɗin ta na sama da haƙorinta yayi ma lip ɗin wani irin sahihin kamo tare da fara tsotsarsa a haukace. Ya Salam abun yazo mishi a bazata, ji yakeyi kamar ana tsikarinsa ya rasa inda zai sa ransa dan ji yakeyi tamkar ya buɗe kirjinsa ya cusata ciki ko zai dainajin azabebben abun dake ɗawainiya dashi a sararin samaniya. Ji yakeyi tsantsin lip ɗin ta da taushinsu tamkar suna tsikarar ƙoƙan ransa. Wani irin narkekken numfashi suka sauƙe a tare, “Sheyyhhhhhhhhhhhhhh". Sai kuma gaba daya jikinsu ya fara karkarwa. Haka nan yaji wasu irin masifaffun hawaye masu azabar zafi suna silalo mishi babu kakkautawa. Ita kuwa Jannart jin damshin hawayen sa ne yasata buɗe firgitattun idanunta. A hankali da sauri ta ida buɗe buɗe su sabida ganin yadda yake karkarwa. Gashi ya ritsa laɓɓanta kamar zai tsinkesu. Zuwa yanzu ta fara jin zafi, Cikin tsoro da zogin da takejin ɗin, ta ɗaura hannunta bisa ƙirjinsa kana ta tattaro duk sauran kuzarinta ta tureshi. “Tdopppp”. Haka sautin zamewar lip ɗinta cikin bakinshi ya bada, Wanda gaba ɗaya ya sake baiyi zaton hakanba sabida jin ta sakar masa jiki. Wani irin zabura yayi tare da buɗe idanunsa. Ido na kwaranyar da hawaye, yayi maza ya miƙa hannunsa da nufin kamata, saidai ya makara domin tuni ta arita kare. Da sassarfa ta nufi ɗakinta, ganin ya sha gabanta ne, Yasa tayi maza kuma tayi kwana ta nufi ɗakinsa. tana mai juyowa, jin yana biyu ta, da sauri. Kusan a tare suka shige cikin ɗakin da yake zuba ƙamshin mai masifar daɗin shaƙa, Kana ga yanayin sanyin garin da yasa ko wanne window ya sassake labuyalensa shiyasa ɗakin yayi duhu, sai ɗan hasken wutan dake kunne. Da sauri ta haura kan gadonsa, tana jujjuya mishi kai. Shi kuwa Rayyern maida ƙofar yayi ya rufe ba tare da yasa key ba, Da sauri ta rumtse idanunta ganin ya nufi gadon, kana yana zare jallabiyar dake jikinsa. Cilla jallabiyar yayi can gefe. Cikin yanayin tsoro da mmkin ganinsa hakan tace. “Dan Allah Naan kayi haƙuri bazan sake ba”. Ta kare mgnar tana jawo towel ɗin da da ta samu a gefen gadon tana ƙara kare kanta dashi. Kanshi ya fara jujjuyawa yana mai miƙa hannunsa ya kashe wutan ɗakin. A take duhun sanyin asuba ya mamaye ɗakin gaba ɗaya. Cike da tsoro ta fara kiciniyar sauƙowa daga kan gadon. Tana sauƙowo, shi kuwa yana isa gab da ita, haka yasa bayanta ya manna da ƙirjibsa, da sauri yasa hannunsa duka biyu ya ruggume da ƙarfi jin yadda take mutsu-mutsun kwace kanta. Cikin narkekkiyar murya da rawa alamun kukan yakeyi yace. “Dan Allah Janna ki bari, ki dena guduna Please ki tsaya inji ɗumin jikinki dan Allah”. Ya ida mgnar hawayen da baisan dalilin zuwa suna, suna kwaranya, cikin yanayi rauni tace. “Naan ka dena kuka to, Ni kana bani tsoro”. Cikin rawan jiki, ya fara murza siket ɗin ta ƙasa kana murya na rawa yace. “Toh ba kece kike sani kukanba, kin san cikina na ciwo, bazaki taimaka minba sai ki gujeni kije kina gayawa su Abba ina kuka”. Da sauri ta ƙaƙƙame jikinta cikin fidda nannauyan numfashin jin ya zame siket ɗin ta ƙasa murya a raunace tace. “Naan sanyi, Please ka bari”. Da sauri ta manna kanta a kafaɗarsa sabida jin yadda yasa hannunsa ɗaya ya zuge, zib ɗin gaban rigarta, a take sai ga ƙirjinta ya fito fili. Janye rigar yayi ya wurgar ya zama daga ita, sai pant da ko bra babu a jikinta. “Yah Salaaaam”. Ya faɗa a fili kuma da ƙarfi lokacin da yaji fatarsa da nata sun haɗe wuri ɗaya, hannunsa da suke ƙaikayin son kama Caɓɓullenta ne, ya kife a kai, tare dayi musu wani irin shafan da yasa sukaja mataccen numfashin a tare. “Sheyyyyyyh”. Wani irin miƙa Jannart tayi tare da ɗada hannunta sama sabida amsar saƙon sa da tayi a duk hudar gashin jikinta. Shi kuwa Naanu cikin rawan jiki ya zauna kan gado tare, da riƙon hannunta, Boxer insa ya zare da sauri ya cillasa gefe, Jawota yayi gabansa, ta tsaya yayinda shi kuma yake zaune a bakin gado. Kanshi ya manna a tsakankanin caɓɓullenta ce tare da sake wani irin sassayan numfashi. Kana hannunsa ɗaya yasa kan ɗaya Caɓɓullenta. A hankali yasa yatsunsa biyu ya kama nimple ɗin ta a hankali ya wani murzashi cikin tausasawan, ɗaya sata lumshe idanunta tare da sauƙe numfashi kana a hankali ta cusa yatsunta cikin sumar kansa tare da fara yin ƙasa da tafukan hannun nata, har zuwa kan tattausan sajensa da take masifar son taɓa, cikin narkewar murya da jiki, da faɗa wa duniyar shauƙi take kiran sunansa a hankali. “Naaan! Naaaaaan!”. Fahimtar ya gama kashe mata jikine yasa ya dawo da hannunsa ɗaya kan mazaunanta, Ɗan pant ɗin ta ya fara murzawa ƙasa, a hankali yadda bazata ankaraba, kana cikin fitinenneyar murya yake amsa mata kiran da take jera masa. “Na'am Jannnnnnna”. Ya ƙare kiran can ƙasan maƙoshinsa. Cikin sanyi da fara ɗimauceea tace. “Naaan me zakayi min”. A hankali ya jawota cikin sanyi ya ɗaurata kan cinyarsa, kana a hankali yace. “Duk abinda kikeso zanyi miki Janna”. A da sauri ta rumtse idanunta jin ya mirgina da ita, sun kwanta, bisa gadon. Ronƙofawa kanta yayi a hankali ya ci gaba da murza pant ɗin, cewa kin kasalar da tayi mata tsauri ta, ɗago hannunta a hankali ta kamo nasa kana cikin sanyi, ta jawo hannun ta mannasa kan Caɓɓullenta. “Shyyyyyyyyyyyyyyyy”. Yaja dogon numfashi da karfi, tare da fizge pant ɗin ya rabata dashi gaba, ɗaya. Da sauri ta yunƙuro ta faɗa jikinsa, cike da shagaɓa tace. “Naaaan, sanyi”. Da sauri ya jawo blanket, ya rufe musu jiki. Kana ya ruggume ta, tare da fara yawo da hannunsa a jikinta, yana maijin sa a sararin samaniya, tamkar sakekkiyar tsuntsuwa. Ita kuwa da sauri ta kife kanta a ƙirjinsa. Sai kuma tayi saurin rumtse idanunta dan zuwa yanzu ta fahimci gaba ɗayansu sutura a jikinsu. Hakan yasa jikinta fara wani irin masifeffen karkarwa, sabida abin yayi mata nauyi. Shi kuwa Rayyern cike da bege, shauƙi, kuɗi ma, ya kwantar da ita bisa gadon kana ya ronƙofo kanta, hannunsa yasa kan ƙirjinta yayi mata sassayan shafar da yasata, kuma yin miƙa mai tsawo tare, da saƙolo wuyansa kana murya can ƙasan maƙoshi tafara kiran sunansa a jere jare. “Naan.! Naan.!!!”. Cike da iyawa, ya fara yin ƙasa da hannunsa, kan lafeffen cikinta ya sauƙe hannun tare dasa shafawa murya a narke yace. “Na'am Janna”. Cikin yanayin da ya zirata cikinsa yace. “Naan me zakayi min?”. Yunƙurowa yayi yayi mata dabaibayi, domin kusan a kanta yake baki ɗaya, hannunsa duka biyu ya kifa kan Caɓɓullenta duka biyu a gigice yace musu wani irin murza kana murya a fitine yace. “Z.. zan... Zan baki ciki ne Janna kina so? Zaki haifa min Baby?”. Ya ƙare mgnar tare da sunkuyowa ya manna kanshi da fatar cikinta, a hankali ya zira harcensa cikin hudar cibiyarta yanayi nata wani irin abu mai wuyar man cewa, yayinda hannunsa kuma yake bisa ƙirjin. Da sauri tasa tasa hannunta ta fara shafa ƙeyarsa zuwa wuyansa. Ta kasa koda buɗe lips inta ne, sabida wata fitinenneyar sha'awa daya fara tsokano mata. Shi kuwa gaba ɗaya Naan ɗin da tayi wani irin masifeffen tsalle tare da harbawa, da fara likin na wani fitinennen abu. Tare jikinsu ya ɗauki rawa gaba ɗayansu. Sai wasu numfarfashi sukeyi a ɗimauce. Da sauri yayi ƙasa da kansa tare da jawo hannunsa duka biyu. Bisa mararta ya dire tafin hannunta, a hankali kana ya fara shafawa yanayin ƙasa da hannun, har zuwa kan mararta sosai. Wani dogon numfashi yaja tare da fara yin ƙasa da kansa yatsunshi. Wanda haka yasata yunƙurowa zaune da masifar ƙarfi. Lokacin ɗaya ta dawo gayyacinta, sabida jin inda yatsarshi ki shafawa. Shi kuwa karkar haka jikinsa ya fara tsuma. Jin ta yunƙurone kuma yasashi kamota da sauri ya haɗe mata Da ɗinsa daketa ɗiga cikin tafukan hannunta. Da ƙarfi ta sake ƙara tare da fara son janye hannunta. “innalillahi wa innailaihi raji'un, Naaaaaaaan kasake min hannuna, wlh ni ina tsoro”. Da sauri ya rumtse hannun nata duka biyu da hannunsa ɗaya yayinda daya hannun kuma ya ruggumeta, cikin muryar kuka ya fara mgnar a zauce cike da rauni hawaye na zuba kamar abin masifa. “Dan Allah! Dan Allah!! Dan Allah!!! Janna ki tsaya ki taimaki rayuwar mijinki dan Allah kada kiji tsorona, ki nitsu zan ma ki komai a hankali, bazan ji miki ciwoba”. Ina sam batama nitsunba bare ta saurareshi. Ganin hakane kuma ya sashi, tureta ta koma ta kwanta a rigingine. Da sauri ya sunkuyo tsakanin cinyoyinta hannunshi yasa ya ware sawun nata bakinshi ya manna kan pp ɗinta. Wani irin sassayan numfashi yaja mai tsawo sabida wani ƙamshi mai daɗin shaƙa daya bugi hancinsa. Cikin wani irin salo na musamman ya zira harcensa gareta, wanda hakan yasa Jannart sakin wani irin gigitaccen kara, tare da fara wani irin karkarwa sabida jin wani irin masifeffen abu daya ziyarci jiki da zuciyarta wanda bazata ita jurewa ba. Ihu ta kuma sakewa jin yadda yake nitsa harcensa gareta, yayinda hannunsa kuma ya raɓa sawunta. Wasu irin fizgeggun numfarfashi ta fara ja, wanda suke gab da tada ciwonta. Shi kuwa Rayyern jin yadda ta haukace masane. Yasashi miƙewa tare da kusanto da jikinsa gareta, Naan ɗinsa da ke gab da tsinkewa ta bar jikinsa. A zabure ta kuma yunƙurowa jin ya manna D ɗinsa jikinta yanayi mata wani irin fitinennen salo a jikinta. Wani irin karkarwa jikinta ya fara sabida numfashin ta daya fara barin jikinta, zufa mai tsanani ta keto nata. Da hannu duka biyu tasa tana Dukansu, tare da jujjuya kai murya a hargitse cike da rauni da kuka take jujjuya kai tare da cewa. “Bana so, Naan ka bari bana so. Wlh ba so, hyyhhhh". Sai kuma ta saki ƙara jin ya kwanto kanta baki daya, kana yanata son ziyartarta, cike da neman mafita. Ciccila ƙafafunta ta farayi da ƙarfi, tare da tuttureshi, sai dai yaƙi barinta, asalima ritsata yayi da iya ƙarfinsa yake son shigarta, Amman abin yaci tura, da ƙarfi ya yunƙuro zai haɗe ta da D dinsa. Sai kuma ya rumtse ƙwayar idanunsa da karfi tare da sakewa ya kwanta plat a jikinta jin yadda take nanata. “Bana sonka, kuma kaima baka sona, ka sani baka sona kuma zaka rabani da budurcina ka medani bazawara, Naan nima bana sonka, kada ka cutar dani tunda kasan ba sona kakeyi ba Dan girman Allah da Manzonsa ka barni”. Wani irin sassayan kuka mai raunataccen amo ya sake tare da lafewa a jikinta. Cikin kukan yake cewa. “Janna bakya sona fa kikace? Naan ɗinki ɗin kikace bakya so? Janna in mutuma kenan tunda bakya sona baki damu da raina da lfyta bako”. Da Karfi cike da tsoro tace. “Eh ni dai ka sauƙa a kaina”. Cikin tashin hankali da bazai misaltuba jiki narawa yace. “Wayyo Allah cikina, wayyoooooooo Abba na wayyoooooooo Mamy na zan mutu”. Da sauri kuma ta tallabe kansa tare da cewa. “Naan to ka sauƙa in baka maganinka”. Cikin kuka yace. “Toh ai kece mgnin dan Allah ki barni inyi ko kaɗan ne inba hakaba wlh ruwan zai tayarmin da ciwon ciki in bana rage shi ba". Da sauri ta jujjuya kai tare da cewa. “Ni dai wlh kada ka lalatamin budurcina tunda kasan ba sona kakeyi ba”. Cikin sauri yace. “Wallahi ina sonki Janna ki barni inyi”. “Ni dai wlh a a”. Ta kuma faɗa da sauri, hakan ne yasa shi cewa. “Toh dan Allah kiyi min al'farmar yin wasa dake har in samu nitsuwa nayi miki alƙawarin bazan shigekiba”. Ya ida mgnar cikin tarin buƙatuwa. Kai kawai ta iya gyaɗa masa. Hakan ne yasa ya gyara mata kwanciyar ta, kana a hankali ya durƙusa gabanta cikin yanayin da shima baisan ya iyaba ma, ya fara sarrafa D ɗinsa a jikinta ba tare daya shigeta ba. Wasu irin numfarfashin ya fara sauƙewa kamar wanda zai mace. Yayinda itama duk ta gigice. Da ƙarfi ya fara hurzata tare da fara wasu irin rikitattun abubuwa da gurnani. “Shyyyyyyyyyyhhh wayhhhhhhhh My Janna wshhyyyyyyhhhh”. Jin kamar zai shigetane yasata fara tureshi da ƙarfinta, Matseta yayi da azaban ƙarfi sabida. Gaba ɗaya ya hautsine dan yana gab da samun sauƙi. Cikin wani irin ƙarfi ta tureshi. Tare da zamewa da karfi. Kana ta miƙe a razane towel ɗinsa dake gefenta ta ɗauka, ba tare da tabi ta kan kayanta ba, ta buɗe ƙofar a guje ta fita tana mai gyara ɗaurin towel ɗin a jikinta, kai tsaye ɗakinta ta nufa. Shima Naan a yadda ta fitan da gudu a haka ya bita sai dai, shu allabiyarsa ya jawo ya tare da zurawa. Yana isa bakin ƙofar ita kuwa tana rufe ƙofar. Bayanta ta jingina jikin ƙofar tana wani irin haki da numfarfashi cikin muryar tsoro da kuka take cewa. “Na shiga ukuna, wai meyake damun Naan ne? Gaba ɗaya ya sauya kamannida da hali da aiyukansa, meyasa yakeyi min Waɗannan abubuwan ne masu kifa nitsuwar mutum tunda yasan ba sona yakeyi ba”. Sai kuma hawaye shar-shar. Da sauri ta isa kan gado tare da faɗawa bisa gadon tare da sakin kuka dan a ganinta Abba ya bada ajiyar tane da zata iya cewa anyi gudun garane an tadda zago tunda shima ai zalumcine. Shi kuwa Dr Rayyern, cikin wani irin masifeffen karkarwa da kukan da ya rasa na menene kukandaya kasa dannewa. Ya nufi ɗakinsa yana mai zare jallabiyar dake jikinsa. Yana shiga ya cilla jallabiyar bisa gado. Kai tsaye bathroom ya wuce, yana shiga ya sakarwa kansa ruwan sanyi wai ko zaiji sassaucin fitinenneyar harbawa da Naan ɗinsa takeyi da yake gab da sashi fara kurma ihu da iya ƙarfinsa duk da kuwa ya samu ya ɗan rage wani abin to amman kamar ingizasa akayi. Kifa kansa yayi a jikin glass din jaccuzei'n ya saki wani irin kuka mai sauti tare dasa hannun damansa ya damƙi Naan ɗin tamkar zai karyashi. “Why!? Why!!? Whyyyyyyyyyy!!!? Janna na me nakeji hakaaaa? Huyyhhhhh". Ya ƙarasa mgnar da ƙarfi da kuma sakin kuka. A ƙalla 40 minute yayi a haka a kasan ruwan sanyi kafin. Ya fara sauƙe ajiyan zuciya akai akai kana ya funkuyo ya kalli Naan ɗin shi da still har yanzu dai tana tsaye ne sai dai ta rage kumbura, hakan ne yasashi rufe ruwan kana, ya fito. Sai lokacin yake tuhumar kansa kan yana zubda mutuncinsa yafi dacewa daya tabbatar da ta soshi kafin komai. Kana ya kimtsa. Wasu datsastsun suit yasa rea collor masu azabar sheƙi. Sosai yayi kyau a ciki saidai fuskarsa da tayi jazir kana idanunsa suka ɗan kumbura alamun dai yayi kuka. Wayarshi ya zaro a aljihun jallabiyar tasa ya ɗauka. Kana ya fito falon, fuska a tsuke. Yana isa kuwa yaji ana buga ƙofa, da sauri ya nufi can bakin ƙofar sanin breakfast nasu da yayi other ne ya iso. Bayan ya amsa ne, ya dawo tsakiyar falon. Bisa santer table dake tsakiyar falon ya ajiye ledan. A hankali ya zauna bisa kujera tare da meda bayan shi ya jingina kanshi da kujerar, Idanunsa ya lumshe adai-dai lokacin da yaji suna gab da ciccikowa da hawaye. Jannart kuwa a ɗakinta, Hannunta tasa tana fifita lips ɗinta sabida wani irin zogi da suke yi mata, Dan sai wani zut-zut sukeyi mata sabida yadda yayi mutsu tsotsan huce takaicin su. Hannun tasa ta sharce hawayen ta, Cikin sanyin murya da rauni tace. “Mugu kawai Allah zai saka min duk ya sa Caɓɓullena ciwo”. Sai ta kuma kifa kanta bisa pillow taci gaba da kuka, a haka bacci yayi awon gaba da ita. Shi kuwa Dr Rayyern a falo. Duk sonshi daya tankwara kansa ya sarrafa tunaninsa ya kasa. Ya rasa meke yawo a jiki da zuciyarsa, Yasan shi dai bai taɓa shiga makamcin wannan yanayin ba a rayuwarsa ta duniya. “To meyasa yanzu rana tsaka komai yake sauya min? to ko dai dama tuntuni nima jarabebben ne kamar Riyyam-nsra?, koko zuwanta rayuwatane yasa haka, dan tun ranar da yarinyar nan tayi ta shafa min marats Da ciwon cikinna ya tashi ne duk ta sauya min rayuwa ta medani wani jarabebben mara haƙuri”. Yana cikin hakane yaji wayarshi na ringing, taune lip enshi na ƙasa yayi tare da rumtse idanunsa da masifar ƙarfi. Cikin zuciyarsa yace. “Na gaji da wannan ajiyar zan meda musu yarsu tunda bata sona, bana son na fasa bazan zauna tsawon shekara da itaba, ya kaita duk ma inda yakeso yanzu a wata takwas ma tana gab da kasheni kuma tace bata sona! Wai bata sona!”. Taune lip inshi ya kumayi jin kira na uku ya kuma shigo masa wayar, Ya sani bazai iya mgn a dai-dai ba. A kufule ya zaro wayar tasa da nufin katse kiran, sai kuma ya amsa cikin makantar ido. Saida ya amsa kuma yaga Barrister Kabir ne. Cikin danne hali da yanayin da yake ciki ya kara wayar a kunnesa. Cikin sarkafewar murya da shessheƙan raunataccen kukan dake gab da kubce masa yace. “Salamu alaimu Barrister barka da safiya”. Shiru Barrister Kabir yayk tare da fiffito da idanunsa woje cike da mamakin yanayin muryar Yaron yace. “Rayyarn! Lafiya kuwa”. Idonsa ya rumtse da karfi hakan ya bawa hawayen sa damar zubowa murya a dake yace. “Eh lfy”. Cikin rashin gamsuwa Barrister Kabir yace. “Ka tabbatar?”. “Uhummm”. Ya bashi amsa cikin maƙoshinsa. “Rayyern!.” Barrister ya Kuma kiransa cikin kulawa. Cikin Muryar dake nuna asalin halin da yake ciki yace. “Na'am”. Zuwa yanzu kam Barrister ya gane tabbas Dr yana cikin yanayin matsi domin muryasa kadai ta fallasa halin da yake ciki. Wani irin murmushin dake tare da manufofi Barrister yayi kana a hankali yace. “Meke damunka?". “Babu”. Ya kuma basa amsa a takaice. “Toh Jannart ce bata da lfy”. Ya kuma tambaya cikin hikimarsu ta Lawyers. Cikin sakin shessheƙan kukan can ƙasan maƙoshinsa da dannesa da makararriyar jarumtarsa yace. “Tana lfy”. Murmushi Barrister ya kumayi kana yace. “To ko dai itace tayi maka wani laifin". Cikin kufular da bai san yanada itaba yace. “Eh wai bata sona”. Da sauri Barrister yace. “Subahallahi gaya min me tayi maka in Sha Allah kuma zanyi mata mgn kuma inada yaƙinin bazata ƙaraba”. Sai lokacin ya dawo cikin nitsuwa kaɗan a hankali yace. “Bata son shan mgni kuma bata son allura, gashi jikinta ya tashi bata son cin abinci, sai tayi ta guduna, banaaaa soooooohhh”. Yaja ƙarshen mgnar can ƙasan maƙoshinsa kana hawaye na kwaranya. Murmushin ƙeta Barrister ya saki cike da jin dadi tabbas yasan tarkonsa ya kama kurciya. A fili kuma sai cewa yayi. “Kayi haƙuri in Sha Allah zan mata mgn kuma zata bari”. Tamkar yaro ƙaramin haka ya gyaɗa kansa. Ajiyan zuciya Barrister ya sauke kana a hankali yace. “Dama na kiraka ne in shaida maka Azeez yace in Sha Allah jibi jumma'a zai zo muku yaga jikin Jannart din in ka amince tun randa kuka haɗu yake matsimin zaizo na dai ƙi amincewa sabida ban san ra'ayinka ba”. Cikin sanyi yace. “Allah ya kaimu, zan tura maka address namu ka tura masa”. Da sauri yace. “A'a na tura masa number ka zai kiraka”. “Ok”. Daga nan sukayi sallama. Meda wayar yayi cikin aljuhunsa kana ya miƙe tsaye, idanu ya zubawa ƙofar ɗakin nata, yanaji kamar tunaninsa na hautsinewa. Kwaffa yayi tare da juyawa ya nufi woje a kasalance ya shiga motarsa yaja ya bar gidan. European medical center Mascow. A karo na barkatai Dr Sulaiman ya kuma kallon Dr Rayyern da idanunsa sukayi lu-lu kana fuskarsa tayi jazir. So yake yayi matsa tsiya to Amman kansu ya ɗauki zafin aikin da sukeyi. Domin tun tara na safe da suka shiga har yanzu biyu saura basu fitoba. Biyu da kwata dai-dai suka fito a jere. Daga nan ɗan masallacin dake gefensu suka, shiga sukayi salla kana suka fito cikin yanayin alamun yunwa da gajiya. Cikin sanyi ya juyo ya kalli Dr Imran dake gefen Dr Sulaiman. Gajiyayyun idanunsa ya zuba musu jin abinda suka haɗa baki wurin cewa. “Dacta wai meke damunka ne?”. Cikin kauda kai yace. “Abinda yake damunku”. Da sauri Dr Sulaiman yace. “Ya zakace haka yanayinmu ya banbata da naka. Kalli yadda idanunka suke a kumbure ga fuskarka tayi jazir alamun ka kwana kuka ne. Please Dr Rayyern tell me true”. Wani irin sassayan tsaki yaja tare juyawa ya nufi. Motarsa baice musu komaiba dan yasan Sulaiman ba mutuncine da shi ba yanzu zai kwance masa wondo a kasuwa. Leffe cafe ya wuce kai tsaye, sam bayajin sha'awan cin komai duk da masifeffiyar yunwar dake zagularshi wacce itace kuma ta taimaka mishi wurin kashe kaifin azabebben sha'awar dake wujujjugashi. Sheey yaja numfashi sabida sanyin dake ratsashi. A hankali ya shiga ciki bayan yayi parking. Coffee mai zafi kawai ya rinƙa zuƙa ba sassauci har saida ya cika cikinsa da ruwan kana yaji sanyin ya ragun masa. Kana kuma kaifin yunwarsa ta mutu. Sai uku da kwata ya bar wurin yana shiga asibitin sukayi sallan la'asar. Daga nan suka koma aikin su na gaba wanda zai kaisu karfe biyar. Ethiopia Addis Ababa. Riyyam-nsra ne zaune gaban Mammy rike da waya a kunne cikin tsananin jin daɗi yace. “Alhamdulliah Mamy kice mu fara shirin zuwa Nigeria nan kusa”. Daga can ɗaya sashin cikin shakuwa Mamy tace. “A sosai ma kam Riyyam-nsra dan in Sha Allah ranar jumma'a za'a kai kayan aure da sadaki kuna sai da ranar kuma kafin Azumi za'ayi komai”. “Wayyo Mamy kice Hamma Ramadan daɗi kamar ba mutuwa, jibi kenan fa, za'a kai ko”. “In sha Allah kuwa”. Cewar Mamy daga nan ya mikawa Mammynsa waya suka ci gaba da hira. Russia Mascow. A hankali ta buɗe kofar ta fito falon, sabida wani irin kishin ruwa da takeji. Saɗab-saɗab haka take tafiya a hankali duk tasan da wuya in yana gidan. A hankali ta sauke numfashi tare da wucewa kitchen kai tsaye, goran ruwa mara sanyi ta ɗauka, tare da ɓalle marfin, kana ta kafa baki sabida sosai takejin kishin, Saida ta shanye rabin gorar kana, a hankali ta ajiyeshi kan fridge, ido ta zuwa window'n kitchin tana mai kallon yanayin sararin samaniya da tayi dib alamun da yiwuwar a tsula musu sanyi harda dusan ƙanƙara. Jikin window ta matso tare da manna tafin hannunta jikin Glass din. Ido ta lumshe a hankali tana mai tuno kalamansa. “Chocolete yafi min mace sau dubu”. Ta rasa manufarsu. Wa zan tambaya ya min ƙarin bayani a kai. Da sauri ta juya ta nufi falo sabida amsar da zuciyarta ta bata, “Aunty Fauziyya D Sulaiman ta tabbatar zata faiyace mata zare da abawa”. Inda tabar wayarta a safiyar yau din ta zauna aiko tana nan. Hannu tasa ta ɗauka. Tana ɗagawa kuwa kiran Aunty Fa'iziyya na shigowa. Cikin happy ta amsa kiran tare da cewa. “Assalamu alaikum my Aunty yar halas ki ƙi ambato, wlh dama yanzu ke zan kira”. Cikin kulawa da mutuntaka Aunty Fauziyya tayi murmushi mai kama da dariya tare da cewa. “Ayyah Jannart na nima kina raina kwana biyu bamuyi mgn ba, ya gida ya maigidanki ya sanyin Russia,”. Cikin happy tace. “Kai my Aunty duk ni ɗaya toh duk komai lfy”. “Toh kefa ya jikinki bai tashi dai kam ko kin fara shan mgninki”. “Alhmadullilah da sauki, my Aunty nayi kewar aikina, eh zan fara”. Cikin sauke numfashi Aunty Fauziyya tace. “Aikin kima damu duk munyi missing naki, more especially nida Salman da Aysha lawal yanzu Asiya ce ke aikin tare da Salman kullum sai sunyi faɗa ita ta nuna mishi tafishi iyawa shi kuwa yace kin fita iyawa”. Murmushi mai sauti tayi tare da cewa. “Ina nan dawowa verry soon”. “In mijinki ya yarda ko”. Cikin sauri tace. “Zaima yarda shi ne ruwansa ma dani”. Sai kuma tayi saurin cewa. “Yauwa my Aunty Ina da tambaya”. Wanda fadin hakan ne ya hana Aunty Fauziyya samun damar yi mata izina kan furucinta na shi mema ruwansa da ita. Cikin nitsuwa da halin girma tace. “Na'am ina jinki my Jannart”. Numfashin shaka ta ɗan sauke tare da gyara zamanta, Jujjuya kanta tayi ta kalli gefen hagu da damanta kamar dai mai tsoron ko akwai wani a gefenta. “Uhumm ina sauraronki Jannart! Menene tambayar?”. A hankali tace. “Uhummm yauwa dama ba wai...”. Sai kuma tayi shiru tana nazarin yadda zata furta kalmar”. “Damaba wai me”. Aunty Fauziyya ta kuma tambayarta Tare da daurawa da cewa. “Jannart kada ki damu gaya min me kike son sani in Sha Allah zan sanar dake matuƙar na sani”. Numfashi ta kuma fesarwa kana tayi ƙasa da murya tare da cewa. “Uhum My Aunty wai kina Shan Chocolate kuwa”. Shiru Aunty Fauziyya tayi tana nazartar kalamanta wanda kuma a take ta tuno kwanaki suna mgn Jannart ɗin ta ce mata mijinta bai damu da abinciba kullum chocolate ya bawa amanna' To me take son sani, hakan data tuna ne yasa a hankali tace. “Yess ina ci”. Cikin jin dadi tace. “Yauwa my Aunty to wai mace nada wani daɗi nada banne?”. Anzo wurin Aunty Fauziyya ta faɗa a ranta a fili kuwa kai ta gyaɗa tare da cewa. “Dadin na musamman ma kuwa musamman a wurin na miji, ke bakya cin chocolate ne?”. Da sauri tace. “Eh ni tun ina ƙarama Daddyna baya barina inci chocolate. Amman my Aunty wai chocolate yafi mace daɗi”. Da sauri Aunty Fauziyya tasa tafin hannunta ta rufe bakinta dan dariyar dake gab da kwabce mata, Zuwa yanzu kuma ta fahimci Jannart abunka da kwakwalwar marubuciya mai cike da falsafa. Cikin tausasawa tace. “Waya ce miki hakan?”. Cikin sanyi tace. “A'a bani aka gayawa hakaba naji ana gayawa wani hakane a waya?”. “Waya faɗi hakan?”. Ba tare data shiryawa amsaba taji bakinta yace. “Naan”. Da sauri Aunty Fauziyya tace. “Waye Kuma Naan”. Da sauri ta jujjuya kanta cikin yanayin sirrintawa musamman tuno mgnar sa na cewa meyasa bazata sirranta sirrin mijinta ba, a hankali tace. “Wani maƙocinmu ne matarsa ƙawata”. Tayi mgnar cikin waskewa da ganin bai dace ta fadi waye Naan ɗinba, sai daifa ta mance da marubuciya take mgn. Ita kuma Aunty Fauziyya ta gane sarai amman sai ta tayata sirranta sirrinta dan tasan Jannart bata taɓa yin ƙawaba a rayuwarta kana a hankali ta gyara zama tare da cewa. “Amaryace matar tasa”. Da sauri tace. “Bamaya sontama akayi musu auren”. Cikin hikima tace. “Toh suna kwana tarene,”. Cikin nauyin mgnar tace. “Sau biyar kawai suka taɓa kwana daki ɗaya”. Miƙewa Aunty Fauziyya tayi ta wuce bedroom ɗin ta tare da cewa. “Toh ya taɓa kusantan tane?”. Shiru tayi alamun nazari. “Hello Jannart bakya jina”. “A'a ina jinki”. “Nace ya taɓa kusantan tane?”. Da sauri tace. “A'a”. Tsaki taja tare da cewa, “Toh ita ƙawar taki macece kuwa?”. Da sauri tace. “Eh macece mana”. Cikin yanayin faɗa tace. “Muna mace dai Jannart, mace zata yardane tayiwa mijinta riƙon sakainar kashin da har zai kwatanta ta da chocolate da zai kasance tamkar maɗaci in an misaltashi da macce, anya kuwa Jannart kawar kin nan tasan me ake nufi da mace da zaman aure da kuma haƙin miji akan mata da hakkin mace akan mijinta. Shin nakashesshiyace bata da ƙirjin da zaija hankalin na miji ko mazaunan da zata iya gigitasa dasu. Koka ƙazamace koko bata kasance masa mace mai kula da lamuransa bane”. Cikin sanyi tace. “Duka ba haka bane my Aunty, shi ba ruwansa ne da ita sai dai in bata da lfy zai kula da ita, kuma shima in baida lfy yanada rakin narke mata bayason tayi nesa dashi. Kuma tace kwanakin duka sai ya rinƙa yi mata wasu irin abubuwa masu bada tsoro jiya kwana yayi yana kuka data gudu daga ɗakinsa sabida yadda yake shige mata jiki kuma jiya har rantsewa yayi tayi wai yana sonta, ita kuma tana ce mishi bata sonshi”. Da sauri tace. “Toh Jannart kice mata ta nemi yafiyarsa domin ta kwana cikin fushin ubangiji da tsinuwar Mala'iku ki shaida mata mace ta gari bata gujewa buƙatar mijinta shimfidarsa, Sannan shawara mahimmiya ta tabbatar da soyayyarsa gareta ta gamsu da sonta da ya faɗawa cikinta tuni sai dai ta sashi a hanyar da zai san ita mai cikekken enci ce kafin ta sallamasa budurcinta, hakan kuma bazai faruba har sai in ta juye zuwa mace mai jan hankali ta gigitashi da surarta taja hankalinsa ta yadda zai gane kurensa a furucinsa kirsa, da kisisina, tsabta, shogowa, ki koya mata irin shogoɓarki da ke taki halittacema.” Cikin wayon wai ta kauda hankali Aunty Fauziyya a kanta tace. “Inama maɗa mgnar ki in ta shigo zan saka mata taji”. Murmushi tayi tare daci gaba da koyar da ita dabarun jan hankali da gigita lafiyyan namiji da samarwa kai daraja. Saida kuɗinta suka karene suka ƙare wayar. Sosai kuwa ta ɗauki zazzafan darussan da anka koyar da ita. Ido ta lumshe tare da fesar da numfashi, da sauri tace “Laa Abba ma yayi ta kirana ashe”. Da sauri ta danna masa kira, Bugu ɗaya kuwa ana biyu ya amsa. Cikin kulawa so ƙauna yace. “Jannart ya gida ya jikinki”. Cikin jin dadi tace. “Alhamdullah Abbana jikina da sauƙi ina su Hafiz Ina Aunty Dija”. .“Duk suna lfy, kina dai shan mgnin ki ko?”. Da sauri tace. “Eh Abba”. Dariya ya ɗanyi tare da cewa. “A'a kam ban yardaba bakya sha, ai mijinki ya gaya min bakya son shan mgnin da cin abinci.” Da sauri tace. “Toh Abba zan kiyaye”. Cikin jin dadin sauƙin kanta yace. “Yauwa ɗiyata. Toh kuma meyasa kike gudunsa kawai dan zai baki mgni”. Da sauri ta jujjuya kai tamkar tana gabansa. Kana a hankali tace. “Abba ni badan bada mgnin nake gudunsa ba, Shima irin Yah Junaid ne”. Cikin kauda kai da kunya duk da yasan ita bada wata manufa tayiba tunda yasan tabbas Jannart bata san cikekken rayuwan aureba dan a kife akabar rayuwarta, Ba ƙawa ba amini ga tsaro gashi ko ɗan abun social media nan saida ta fara zuwa aikine aka barta ta farin whatsApp kuma ko shima bata da group ko ɗaya, Bata karance-karance littatafai bare tasan wani abu an hana Mom shaƙuwa da ita, ta azo a gani, Ita rayuwar ta zaman auren normal zamane. Toh Amman Alhamdulillah ko shima baya son Dr Rayyern ya maida mishi ita bazawara tunda yana sane da sharaɗinsu. Haka yasa cikin sanyi yace. “Kada ki damu Jannart ai shi ba kamar Junaid bane, Amman kada ki yarda dashi”. Ba tare da fahimtar sa ba kawai tace to. Daga nan sukayi sallama. Jin ana kiran sallan mangarib ne yasa ta miƙa ta nufi ɗakinta. Shi kuwa Rayyern daga asibitin wani cafe ya Kuma zuwa yasha coffee kafin ya wuce masallacin. Daga nanne kuma bai dawo ba saida akayi sallan isha. Daga can ya biya ya saya musu abincin kamar yadda ya saba. Takwas dai-dai ya shigo falon. Shiru babu motsin komai kai kace babu mutum a gidan. Cikin kasala ya rufe gajiyayyun idanunsa kana ya ajiye ledan kusa dana safiyar yau wanda yaga gashi bata taɓa shi ba, juyowa yayi ya kalli ƙofar ɗakinta kana a hankali ya taɓe bakinsa sannan ya wuce bedroom ɗinsa. A hankali ya fara zare kayan jikinsa kamar yadda ya saba. Kafin ya shiga bathroom dagashi sai boxes. Wanka yayi da ruwa mai zafi sosai. Kana ya sako bathtub mai taushi. Wani irin masifeffen gajiya, kasala, wahala, da bashin baccin daren jiya da baiyiba ne duk sukayi mishi taron dangi. Karamin towel ɗin dake hannunsa yasa ya tsane jikinsa. Kana ya shafa mai da fesa turare a jikinsa. A hankali yako zuwa gaban sip ɗinsa. Wani towel sabo dal pink ya jawo. Bathrobe din ya zare a jikinsa tare da saƙalashi kana, ya ɗaura towel ɗin. A hankali ya juyo ya nufi gado. Yana hamma ya zauna tare da rage hasken ɗakin. Cikin wani irin sanyi ya kwanta a kife rub yayi kan cikinsa tare dayin fuskar tausayi. Lokacin ɗaya bacci yayi awon gaba dashi. Ita kuwa Jannart jin yunwa na kwakularta ne, yasata fitowa a hankali kitchin ta wuce. Tupa da inabi ta ɗiɓo a plate kana ta dawo ɗakinta. Kana ta ɗebi gumbunan da garukan dakan cokali ɗaɗɗaya ta da masu da madarar ruwa, ya zama kamar fura da nono kai ta kafa ta shanye su tas. Kana taci gaba da cin inabin, Tanaci kuwa ba jimawa tayi bacci. Washe gari ranar al'hamis. Zaune yake a falon cikin shirinsa na fita. Ledodin ya zubawa idanu. Wanda harda na yanzu da aka kawo musu. Siraran idanunsa ya zubawa ƙofar ɗakin nata, Kana yana mgnar zuciya. “Uhummm bataci na jiyaba da safe da dareba sannan yanzuma gashi bata fitoba.” Hannunsa yasa bisa ledan magungunan ta da sauran alluranta biyu da anyi jiya in anyi yanzu an gamsu. Gashi ba'a tsallakewa duk sauran ma sun zuɓe yanzu sai an sake daga forko.” Kwaffa yayi kana a fili yace. “Gata da shegen tsoro da raki”. Kanshi ya jinjina kana ya miƙe jiki a mace kitchin yaje plate da spoon ya ɗauko yazo ya ɗan zuba abinci sama-sama ya ci. Kana ya koma kitchin chocolate nasa ya ɗauka kwalba biyu kana ya fito ya nufi asibitin. Dan yanzu aikin ya ɗau zafi dan dudu wata biyu ne ya rage musu, Sunci fiye da rabin lokacin su shiyasa yanzu ba sauki. Ita kuwa Jannart sai kusan bayan azahar ta fito falon. Tea ta haɗa mai kauri tasha tare da ɗebo inabi tazo ta konta a falon tanasha tana kallon tv. Yoh inda sabo ai dama haka suke zama. Ƙarfe shida dai-dai Suka fito asibitin. Kai tsaye masallaci ya nufa kamar jiya. Yana kan hanyarsa ne kiran Azeez ya shigo masa waya. Ganin yadda aketa kira a kumane yasashi ɗagawa kasan cewar yana amfani da true collar ganin sunansa ne ya gane wayene. “Assalamu alakum”. Azeez yayi masa sallama cikin nitsuwa. “Wa alaikassalam”. Ya amsa mishi ba yabo ba fallasa. “Barka da yamma dakta,”. “Barka dai”. “Kana mgna da Abduzeez idi Sale Dakata”. A gyatsine yace. “Uhumm”. Sabida harga Allah baya son jin sunan idi sale dakata. Shi kuwa Azeez bai damuba sabida ya tsammaci hakan tunda yasan yadda sukayi dashi kwanannan. A mutunce yace. “Abba Kabir ne ya bani number ka, in ba matsala in Allah ya kaimu gobe zan zo in duba Jannart da jiki”. Cikin sassautawa yace. “Ba matsala Allah ya kaimu zan turoma address namu”. “Ngd matuƙa, da yaushe zan sameka a gida?”. A hankali yace. “Bayan sallan jumma'a”. “Ok sai nazo”. Daga nan sukayi sallama. Kamar jiya karfe takwas dai-dai ya shigo falon. A tsakiyar falon ya tsaya tare da zubawa tarin ledodin Restaurant's ɗin idanu da alamu ko taɓasu batayi ba. Ga magungunan na suma bata bi ta kansu ba. A hankali ya sauke numfashi kana ya ajiye na yau ɗin ma gefen na safen. Kasan cewar yaci tun Restaurant din shiyasa bai tsaya ciba. Net ɗin shi ya fara kwancewa tun a falon. Kafin ya isa bedroom ɗinsa kuwa tuni ya cire duk rigunansa, Ido ya lumshe sabida wani irin fitinennen sanyin da ake fesa musu kamar mutum zai bushe. Duk da yanayin son sanyinsa, sanyin yau na damunsa. Bathroom ya wuce sabida bazai iya kwanciya baiyi wonkaba. Ruwa mai ɗan kare zafi ya haɗawa kansa ya fesa wonka, kana ya fito. Mai ya shafe gaba ɗaya jikinsa dashi. Tare da fesa Oud Ma'arup. Wasu tattausan riga da wondo ya zaro orange color, sai ratsin fari-fari, wondon iya guiwa ne, sai yar rigar mara hannu. Wani jaket mai kauri ya ɗaura kan rigar. Sawunshi ya zura cikin takalman dake gefensa. Kana ya ɗauki wayarsa ya fito. Ita kuwa Jannart tun kafin a kira sallan mangarib tayi wonka, wanda hakan yasata gigicewa sabida masifar sanyin garin. Hakan yasa hijabai biyu ta zira a jikinta kan zanin data ɗaura a gugunta da nufin sai ta idar da salla tasa kayan bacci shiyasa ko riga babu a jikinta. A haka tayi salla tanata karkarwa, gaba ɗaya numfashin ta ya fara sauya fita da shiga. Tun ɗazu ta idar da sallan isha'i kuwa sai yanzu ta samu ta daure ta miƙe tsaye ta nufi inda kayanta suke. Cikin karkarwa ta zaro wani riga da wondo mai kauri fari ƙal sai ratsin orange color. Shi kuwa Rayyern cikin nitsuwa ya nufi ɗakinta. Ranshi na gaya mishi da wuya in tana lfy, musamman in yayi duba da sanyin nan da ake tsulawa, shi mai lafiyar numfashi da ƙirjima yanajin babu daɗi. Ita kuwa Jannart kan gado ta ajiyesu kana ta dawo gaban dreesin meeror mai ta shafa wai ko zai rage mata sanyin azabtar da takeji. Shyyyyhhh shine abinda ya fitar lokacin data shafa saasayan turaren a jikinta. Duk kuma tayi hakan da hijaban a jikinta. A hankali ya ɗaura hannunsa kan handle din ƙofar. Jannart kuwa cikin sauri ta kamo ƙasa hijaban nata tare da ɗagawa sama har saida kan ƙirjinta ya bayyana dan ciresu zatayi tasa kayan bacci. Dai-dai lokacin kuwa Dr Rayyern ya murda handle ɗin tare da tura ƙofar kana ya kutsa kansa cikin ɗakin. Harbawa zuciya da Naan ɗinsa sukayi wanda suka sashi fara tsuma lokacin daya sauƙe idanunshi akan tamtsa-tamtsan c....! *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Littafi. ne dake dauke da soyayya' cin amana 'kishi' darasin rayuwa. *ƊANƊANO! ƊANƊANO!! ƊANƊANO!!!* Mama kina ganin 'abunda Salma taimin' kin kasa magana 'jijjiga mama takeyi tana kuka mai tsuma rai. Mama ta dago jajayen idanun ta 'dasuka ciko da kwallah ' cikin bakin ciki da bacin rai ' tace Rahma 'kiyi hakuri kanwar ki ce. Sharr 'sharr 'idanunta suke zubar da kwalla 'da radadi hade zallah bakin ciki 'take kallon sama 'ta daga hannayen ta sama' tare fadin ya Allah ya Allah kagana ganin abunda *KANWATA* taimun ya Allah ka.... Ga masu bukata zasu tuntubi wannan numbar nan 09069080725 Littafin K'ANWATA Naira dari biyu ne kacal kana Vip 400 Account. 3115484026 ko Katin MTN Zakuyi screenshots Ku Tura shaidar biyan Ku Ta wannan nombar 09069080725. Sai in saki. Group. By *GARKUWAR FULANI* Caɓɓullenta masu masifar kyau da cika da sheƙi suna tsaye cas kamar an dasasu. Wani irin azabebben numfashi dake gab da ficewa da ransa ya jawo kana ya maidashi ciki da karfin tsiya wanda hakan ya bada sautin. “Wyhhhhhhhhhhhyyy”. Tamkar dai wanda ya saka ihu. Ita kuwa Jannart daketa kiciniyar zare hijabin sautin nasane ya jawo hankalin ta, wanda hakan yasa tayi saurin sake hijaban cike kunya. Ido ta zazzaro woje ta zuba masa shi da yake dama tana fuskantar ƙofar ne cike da tsoro ta zuba mishi idanun ganin yadda jikinsa yakeyi wani irin fitinennen tsuma. Shi kuwa Rayyern tun kallon forko da yayiwa Caɓɓullen nata, Jiri ya kwashesa hakan yasa ya tafi luu kamar zai faɗi, da sauri yasa hannunsa ya dafe gini ƙofar ɗakin tare da rumtse idanunsa da launinsu ya sauya, Wani irin harbawa zuciyarsa ta farayi da sauri-sauri. Duk sanyin nan da yakeji yanzu-yanzu ya fara juyewa ih zuwa yanayin zafi. Ita kuwa Jannart cike da mamaki tayi taku biyu zuwa uku tana mai ƙara gyara rufuwanta da manyan hijabanta da suka zo har ƙasa cikin sanyin murya tace. “Naan”. Bai amsaba kuma bai buɗe idanunsa ba, jikinsa kuma bai bar tsumaba. Cikeda rauni tace. “Naan cikin kane”. Shi dai bai iya buɗe lips ɗin sa ba. Sai. “Innalillahi wa innailaihi rajiun hasbunallahiwani'imanwakil Ya Salam”. Da yaketa maimaitawa a zuciyarsa da yakejin kamar zata fito woje, A hankali ya janye hannunsa tare da dafe kansa. Sannan ya fara ƙoƙarin buɗe idanun nasa da har yanzu hoton Caɓɓullenta suke nuna masa. Da sauri ta kuma matsoshi ganin yadda ya dafe kansa da kuma idanunsa da suka sauya launi, Cikin sanyi tace. “Pleees Naan meke damunka?”. Ta ƙarashe mgnar tana kallon tattausan sajensa dake kwance lip-lip yana zuba wani irin masifeffen sheƙi mai ɗaukar hankali, A fizge yake sauƙe numfashi kamar yadda itama a fizge take sauƙe nata numfashin sabida yanayin ciwonta. A raunace ta kuma cewa “pleess Naan gaya min?”. Cikin karfin hali da tsare gida yace. “lfyata lau, kizo”. Yana faɗin haka ya juya, ita kuwa. Jannart ido ta zuba mishi ba tare da ta motsa daga inda take tsaye ba, tsayuwa ya ɗanyi dan jin, alamun idonta a jikinsa, A hankali ya juyo ya dawo cikin ɗakin, cikin yanayin tsuman da jikinsa keyi har yanzu yasa hannunsa ya kamo nata, tare da juyowa ya fara tafiya, Dole ta biyo bayansa. Tana jin yadda jikinsa ke tsuma duk da kan hijabinta ya riƙe hannunta. Suna isa tsakiyar falon ya saki hannunta tare da nuna mata kujera fuska a murtuƙe, Ba musu ta zauna, sai kuma tayi ƙasa da kanta. Shi kuwa zama yayi a kujerar dake fuskantar wacce take zaune a kai. Ƙafarsa yasa ya turo mata santer table ɗin gabanta. Ba tare daya kalleta ba, cikin dakekkiyar murya yace. “Kici abincin nan yanzu”. Ita kanta tasan tana jin yunwa, ta rasa meya hanata cin abincin koda yake hakan baya rasa nasaba da gumbunan da take damawa tana sha da madara, wanda take jikinsu kamar fura da nono. “Kici abinci nace ko?”. Ya kuma faɗa a daƙile, Ɗan bakinta ta turo gaba kana a hankali tace. “Yayi sanyi”. Kanshi ya ɗago ya zuba mata idanu na second Ni kana yace. “Ki duba akwai mai zafi”. Kai kawai ta gyaɗa mishi. Shi kuwa Dr Rayyern ƙafarsa ɗaya ya daura kan ɗaya dan dakatar da Naan ɗinsa daga daka tsallen zalamar kwaɗayin da yakeyi. Ita kuwa Jannart a hankali ta miƙe tsaye. “Ina kuma zakije?”. Cikin tura bakin tace. “Plate zan ɗauko”. “Zauna”. Yace mata tare da miƙewa Plate ɗin ya ɗauko da tea cup da tea spoon da fork, Miƙa mata su yayi, ba musu kuwa ta amsa. Ta ajiyesu. Sai kuma tayi shiru, shima shirun yayi a ƙalla 35 second a hakan. Ganin hakane yayi kwaffa tare da matsowa bakin kujerar, ledan magungunan ta yaja. Allurar ya zaro tare da fara haɗa ruwan. Da sauri ta kalleshi cikin kwaɓe fuska tace. “Naam Allura kummmma?”. Juyowa yayi ya ɗan kalleta jin yadda ta tayar masa tsikar jiki da muryarta. Ita kuwa sharabarsa ta zubawa idanu ganin yadda gargasar jikinsa ke mimmiƙewa. Cikin tsuke fuska yace. “Yes allura kuma, tunda bazakici abinciba ai sai ayi allura ko”. Da sauri tace. “Allah ko Naan na worke Kuma zanci abinci”. “To kici”. Ya faɗa yana aje allurar, ai kuwa da sauri ta fara buɗe lodidin har taji mai zafin. Da sauri ta zuba a plate ɗin wani irin gashi ne mai romo-romo. Sai tururi yakeyi ga ƙamshin tafarnuwa da duk magungunan sanyi na tashi a ciki. Shi kuwa Dr. Filas ɗin ya jawo tea mai kauri ya haɗa mata kuma mai yawa. Sannan ya ajiye mata gefenta. Ita kuwa spoon ta ɗauka tana jujjuya gashin kana tasa fork tana zare ƙashin dake jikin naman. Cikin tsareta da ido yace. “In bazakici ba, muyi allurar.” Da sauri ta jujjuya masa kai tare da fara kaiwa bakinta. Fitar numfashin ta yake laƙanta tabbas Athsman ta ne ke gab da tashi, hakan kuma bai rasa nasaba da sanyin gari kuma da katse alluran da akafara mata da aka bari. Da kuma yadda tai tashan freuts masu sanyi Yunwar da takejine kuma yasata cin gashin sosai. Tanaci tana ɗan kurɓan ruwan zafin. Ture plate ɗin gefe tayi tare da kallonshi ganin ita ya tsare da idone yasa a hankali tace. “Allah ko Naan na ƙoshine”. Kanshi ya gyaɗa mata, kana ya jawo magungunan na, ya ɓare kala biyu ɗaya guda biyu da kuma kwaya ɗaya, ba tare da yayi mgn ba ya miƙa mata, ba musu kuwa ta amsa. Ta afasu a baki tare da kora tea. Ɗin. A tsanake ta fara gyatsa. Kanshi ya jinjina alamun gamsuwa, kana ya miƙe. Kai ta ɗaga tana kallonsa. Shi kuwa juyawa yayi ya nufi ɗakinta, Cike da mmki ta bishi da ido. Shi kuwa yana shiga ko 45 second baiyiba ya fito. Daga nan kuma ɗakinsa ya wuce. Ita kuwa Jannart. Babbar wayarshi dake gefenta ta ɗauka, ta fara yin dube-dube. “Mitsss, ace Gallery mutun ba komai ba hoto ko ɗaya ba abin gani a wayar mutun shi komansa da ban kamar ba ɗan zamani ba”. Ta ida mgnar tare da shiga inbox nasa. Cikin jin daɗi take kallon text ɗinsa da Yah Azeez ɗin ta. Cike da farin ciki tace. “Wayyo daɗi Alhamdulillah gobe zanga ɗan uwana”. Sabida Azeez ya mishi text cewa biyu da rabi zaizo”. Wannan abun shi yasata farin cikin. Tayi niyar ta kirasa sai kuma ta fasa, sabida ganin kada yaga ta cika shisshigi. Cikin jin dadin ne kuwa ta miƙe ta tafi ɗakinta da sanyin falon yafi yawa dake akwai manyan windows. Tana shiga kuwa meda ƙofar da nufin rufe. Sai kuma taji an kare ƙofar, da sauri ta leƙo, dulum falon an kashe komai na haske a can. Da sauri taja gefe ganin ana turo ƙofar. Rau-rau tayi da ido ganinsa riƙe da allurar. Cikin yamutsa fuska yace. “Juya muyi allurar inada abinyi”. Da sauri tayi cikin ɗaki Tana yarfa hannu tare da ɗan bubbuga ƙafa cikin narkekkiyar murya tace. “Dan Allah Naan kayi haƙuri wlh bacci nakeji Please ka bar allurar nan na worke fa”. Wani irin yar-yar haka yakejin tsikar jikinsa na tash sabida yadda take fidda sautin mgnar a shogobe da kuma sakalce. Nufota yayi ba tare da yace mata komaiba. Ganin haka ne kuma yasa tayi maza ta haura saman gado, tare da fara rarrafawa ta koma can dungu gado. Hannunsa yasa ya ɗan shafa tattausan sumar ƙeyansa. A hankali kuma ya fara takowa zuwa gaban gadon. Ita kuwa Jannart sai ƙara matse jikinta wuri ɗaya takeyi, Tana yarfa hannu. A bakin gadon ya zauna tare da bata baya. Kayan baccin ta da ajiye da nufin sawa ya zubawa idanu, Color'nsu yayi masifar mishi kyau, yatsunshi biyu yasa ya ɗan murzasu wani irin masifeffen santsine dasu kamar sumar kulle. Ita kuwa ganin baibi ta kanta bane yasa ta fara rarrafawa a hankali wai zata sauka ta gudu ta koma ɗakinsa ta rufesa a nan. Tazo gab dashi kenan taji, ya kamo hannunta ya riƙe tare da juyowa ya kalleta, Kwaɓe fuska tayi tare da yin rau-rau da ido murya a raunace tace. “Naan na tuba”. Bai kulata ba, sai yunƙurawa da yayi, ya haura tsakiyar gadon, ya zauna daɓas tare da mimmiƙe sawunshi kana ya buɗe su. Still dai bai sake mata hannunta ba, Ita kuwa sai kiciniyar kwace hannun take. A hankali ta ɗan kalleshi jin sautin muryasa. “Ba zafi, ki tsaya in miki a hankali Janna ta”. Yayi mgnar cikin wata iriyar sassayar murya mai kashe jikin duk ya mace mai lfy. Kanta ta ɗago ta kalleshi. A hankali ya lumshe tsumammun idanunsa masu masifar tada hankali ta rasa wanne irin idone dashi gaba ɗaya wasu lokutan in sunjuye in ta gansu sai taji masifeffiyar kasala. Yanzun ma haka abin yake, kasalance ta rufeta kirib. Cikin kasalar tace. “Da gaske?”. Murya a narke jiki a mace can ƙasan maƙoshinsa yace. “Eh da gaske,”. Kai ta gyaɗa mishi tare da karkarta kai, gefen dama. A hankali ya jawota, sosai gabansa tsakiyar sawunsa. Ta zauna a kaikaice. A hankali ya lumshe idanunsa tare da fesar da numfashi. Kana ya kamo hijabinta ya fara janshi sama yadda zai samu damtsen hannunta inda za'ayi allurar ya fito. Shiru tayi duk da fargabar da takeji. Da sauri tasa hannunta ta riƙe gefen hijabin, Tare da ɗago kanta tana kallonsa ido suka zubawa juna tamkar zasu haɗiye junansu, ya gaza janye nasa. Itama ta kasa janye nata, sai wasu abubuwan da takeji suna shiga jikinta tamkar ta abka jikinsa. Wanda hakan yasa idanun fara cikowa da hawayen da bata san na menene ba. A hankali ya ƙara janye hijabin sama kaɗan. wanda hakan yasa yana ganin fatan cikinta da ƙugunta ta gefe, Kasan cewar ba fuskar juna sukeyi ba. Da sauri ta rumtse idanunta jin yasa babbar yatsarshi yana ɗan murza fatar inda zai zira allurar. Wani irin yar-yar taji tsikar jikinta nayi. Cikin kulawa ya manna kan allurar da jikinta. Da sauri tasa hannunta ɗaya ta damƙe cinyarsa. Ɗaya hannun kuma ta zagayo ƙugunsa dashi. Wani irin ajiyan zuciya yaja, ba tare daya samu ya sauƙeba ya fara zira mata allurar. Cikin raki shogoba sakalci da rauni ta saki ɗan sassayan kuka mai cike da raki da surutai. “Wayyo wayyo wayyoooooooo Naan zafi-zafi”. A hankali yaci gaba da zira allurar bakinshi ya kai saitin kunneta cikin tausasawa murya can ƙasan maƙoshi yace. “Sorry Janna da zafi?”. Cikin ƙaƙƙame shi da mannewa jikinsa ta fara siyayar da hawaye tare da cewa. “Eh zafi! Zafi!! Zafi!!! Sheyyyyhhhhh Naan zafeeeeh”. Taja ƙarshen sabida ya gana zira allurar. Cikin sanyi yasa hannunshi ɗaya bisa goshinta da yaga ya tsastsafo zufa duk da sanyi da ake tsulawa. Ita kuwa cinyarsa ta riƙe tana matsawa kamar maiyi masa tausa. A hankali yace. “Sorry my Janna, sannu ko Sorrrrrrrrry”. Yayi mgnar yana tura ruwan allurar. sosai zufa ya ƙara tsastsafo mata fa. Shi kuwa Dakta a hankali ya zare allurar, sai dai duk haka Jannart raki takeyi. Kuka ƙasa-ƙasa harda hawaye. A hankali ya ajiye sirinjin a kan bed side drower. Hannunsa duka biyu yasa ya jawota jikinsa ya ruggume ta tsam. Wani sauƙaƙƙen numfashi ya sauƙe tare da manna bakinshi kan goshinta ya manna mata kisses goshi cikin tausasawa da lallama murya cike da wani salo mai tsadar samu yace. “Afwan Janna kiyi haƙuri ko Naan ɗinki yana son ki samu lfy ne, kinga ke amanace a wurina”. Ita dai har yanzu ƙananan kuka takeyi da sauraron zogin allurar haka yasa ta lafe a jikinsa, tana mai jin kamar suma tabbata a hakan. Shi kuwa Rayyern a hankali ya kuma goge mata zufan. Sai kuma ya fara ɗago hijabin jikin nata. Sam bata ankaraba sai da taji sanyi na ratsata, zuwa lokacin kuma har ya ɗago hijabin duka. Da sauri ta yunƙura zata kamo hannunsa, Amman ina tuni ya zare matasu ta rage daga ita sai zani ɗaurin ƙugu duk ƙirjinta ma a woje. Cike da kunya ta faɗa jikinsa sabida ta rasa abin kare kanta. Wani irin murmushi ne ya subce masa lokaci ɗaya yaji wani irin fitinennen farin ciki na game dukkan jikinsa. Ita kuwa Jannart cikin tura baki da kunya take ɗan bubbuga ƙirjinsa tare da cewa. “Naan ka bani hijabina”. Bai kulataba sai ƙirjinsa da yake murzawa a nata. Ita kuwa hannun tasa tsakaninsu da nufin ta kunce ɗaurin zabinta da yake ƙugunta ta dawo dashi kan kirji, cikin akasi ta murza hannunta kan Naan ɗinsa daya fara gigita. “Wayyoo Mamy Janna zata kasheni”. Ya faɗi hakan a gigice kuma ba tare daya san ya faɗan ba. Ita kuwa Jannart da sauri ta janye hannunta, tana ƙoƙarin jan baya. fizgota yayi ta abka jikinsa. Kana a hankali ya mirgina ya kwantar da ita bisa gadon. Blanket ɗin ya jawo ya rufesu. A hankali ya mirgina gefe, rigar jikinsa ya zare duk yana riƙe da hannunta ɗaya, Tura rigar gefe yayi kana ya jawota jikinsa. Kan ƙirjinsa ya fiketa. Wani irin raunataccen kara suka saka a tare, ita na zafine yadda ƙirjinsa ya soki Caɓɓullenta sai dai wani zut-zut da taji a sashinta. Shi kuwa kuwa Dr Rayyern na daɗi ne yadda yaji taushin ya ratsa ƙirjinsa. Kukan ta fara saki a hankali tanayi tana shishita. Shi kuwa Rayyern tattausan tafin hannunsa yasa yana shafa tsakiyar bayanta har zuwa ƙan kafaɗunta. “Sorry Jannata zafi ko Naan ɗinki yaji miki ciwoko?”. Cikin rauni da kasalar daya sakar mata ta da abinda yakeyi mata ta gyaɗa masa kai ido nayin rau-rau. “Kiyi hakuri ko bazan sakeba Jannaaa”. Shiru tayi ba tare dace masa komaiba, sai dai bugun zuciyarta daya tsananta sabida yadda takejin Naan ɗin sa na tureta haka nan takejin wani irin fitinennen shauƙin da take yawan dirar mata cikin kwanakin duka. A hankali ya mirgina ya kwantar da ita gefensa. Cikin sanyi ya ronƙofo kanta. Cikin sanyin murya can ƙasan maƙoshi yace. “Baby na". Yayi kiran yana sauƙe hannunsa kan ruwan lafeffen cikinta. “Nahhhyyyyammmmm”. Tayi mashi wani irin narkekken amsawa sabida yadda taji yanayi mata tafiyar tsutsa a kan cikinta. Gaba ɗaya tsikar jinta ne ya mimmiƙe tana mai jin wani irin abu nayi mata yawa, ƙara lafewa tayi ta bashi jiki da zuciyarta. A hankali ya sunkuyo kan fuskarta kiss ya manna mata a goshi. Kana yayi mata a kuncinta na dama dana hagu, daga nan kuma ya sake mata shi a habarta. Cikin wata iriyar fitinenneyar murya ya kirata. “Jannnnarrrrrtttty”. Narkekken miƙa tayi tare da murza kanta gefen dama da hagu. Domin ta gaza amsawa. Shi kuwa a hankali ya fara bin ko ina na fuskarta zuwa wuyanta da kisakisai masu ratsa zuciya. A haka har ya iso kan ƙirjinta. Bai kula breast ɗinta bama sai zagayesu da yayi. A hankali yayi ƙasa da kansa zuwa kan cikinta kiss ya rinƙa manna mata kan lafeffen cikin nata, a hankali har ya iso kan hudan cibiyar ta. Cikin wani irin yanayi mai girgiza zuciya ya zira harcensa cikin hudan cibiyarta. “Whyyyyyy”. Ta saki wani irin narkekken sauti tare dasa hannunta kan ƙeyarsa. Tare da mimmiƙe sawunta, tana mai jin dukkan gaɓɓan jikinta na amsawa. tuni kuwa hawayenta ke kwaranya sabida wata fitinenneyar sha'awar da ita kanta take mamakin ta gaba ɗaya ta ɗimauce. Kai kawa take jujjuya masa. Shi kuwa Rayyern wasu irin tagwayen numfarfashi yake sauƙewa masu masifar nauyi, gaba ɗaya jikinsa karkarwa yakeyi tamkar mazari. Cikin tsananin tsuma ya zame hannunsa yayi ƙasa dasu gefe-gefen cikinta a hankali ya farayi mata wani irin abu da yatsunshi. Har lau kuma tongue nashi na cikin hudar cibiyarta da sauri ta sa hannunta bisa cikin tattausan gashin kansa tare da ƙara manna kansa kan cikinta. Wannan shine karo na forko a rayuwarsa daya samu kekkyawan kusanci da mace hakan ya zame masa sabo kuma baƙon abu, shiyasa tuni ya fara makerketa. Cikin tsuma yayi sama da hannunsa. tare bin tafin hannunsa kan damatsan hannunta ya miƙar dasu. Sama kana a hankali ya zare harcensa daga hudan cibiyarta ya dawo dashi. Kan bakinta, da taketa ƙanan kukan wani abin da takeso dashi. A hankali ya haɗe lips ɗinshi da nata gam. Kana ya sake mata nauyi sa kaɗan, haka yasa ta fara mutsu-mutsu cikin wani irin salon gigitarwa da sanin logon mace. Ya cilla mata harcensa cikin bakinta. Kar-kar haka yaji jikinta ya ɗebi karkarwa da tsuma kana ta sarƙafe yatsun hannunta da nasa ta rumtsesu gam-gam. A hankali ya fara zagaye tongue nata da nashi tongue ɗin kana ya cusa nasa ƙasan nata ya fara jawosa sama a hankali hankali kamar maiyi mata jakulkuli. Cikin tsananin gigita, Ta janye hannunsa daga nata, Cikin sumar kansa ta cusa yatsunta tare da fara cusasu tana zare su. Dan ji takeyi ta zauce ta fara fita hayyacinta. Shi kuwa saida ya tabbatar ya gigitata kana ya kife tafin hannunsa kan Caɓɓullenta. “Ya Salam.” Shine abinda ya furta da masifar ƙarfi. Ita kuwa Jannart wani irin yunƙura tayi tayi masa wani irin gigitaccen rugguma tare da raɗa masa kiran. “Naaaaaahhhhhhhnnnn”. ```Akwai kayyaki na musamman masu kyau da in ƙancin, Tsumin goron tula mai saukar da, tsumin dabino, tsumin riɗi, gumbar kolli, gumbar madara, gumbar matsastsafi, garin maɗi, garin mallaka, maganin sanyi, sabuzu kuwa, sa kurma gyaɗa kai, kwanon ƙasaitacciyar, raina kama, ddi har maɗiga, maliki, uku bala'i gumbar riɗi, butar sirri,Pala-pala tsumin tsartai gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, daren forko. Da dai sauransu, kana akwai kayyakin ƙamshi na musamman Kulaccar sirri mai masifar jan hankali, Shu'umar humra mai sanya shauƙi, turaren Al'ajabu mai sayanyaya jiki zuciya da karfafa kusanci. Da dai sauransu, haɗin hawa hawane, akwai manya akwai ƙananan, haɗin sama na amare na da banne akwai na tsakiya, daga 100k 80k 60k sai 50k kana sai ƙanan haɗin akwai na 40k, 30k 25k 20k 15k sai kuma ɗan autan haɗina ƙarshe 10k banayin na ƙasa da haka. Akwai rongomin kuɗin mota na mota ga duk wacce ta sayi haɗin 25k zuwa sama Ni zan biya miki kuɗin motarki, in kin biya daga yanzu zuwa gobe uwar haka ƙarfe 5:35 na yamma. Idan kina buaƙata ga number wayata 09097853276. Dan Allah in dai kin san baki shiryaba kada kiyi min mgnar ki ɓata mana lokaci, ga farashin na daɗa in kina so ga account no 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki tura kuɗinki kawai yar uwa, ita mace yar gyarace, sayan na gari kuma maida kuɗi gida``` Rawa da karkarwa hannunsa suka tsananta yi sabida riƙe abinda suke burun riƙewa. Cikin gigita yayiwa Caɓɓullen nata wani irin rumtsa da karfi har saida ta saki ƙara sabida jin tamkar zai nitsa yatsunsa a cikinsu. Murya na rawa tace. “Naan zafeeeeeeeeeh”. Ina zuwa yanzu kam kunnuwansa sun dai na ji bare kwakwalwar sa ta sarrafu ji yake kamar ya nitsa yatsunsa cikin Caɓɓullenta da suke da masifar taushi da dadin riƙon. Wani irin murzasu ya fara da yatsunsa wanda hakan yasata sakin kukan gaske. Da sauri ya manna bakinsa kan ɗaya, nimple ɗin ta dake tsaye cir ya ritsa tare da masa wani irin kamu da tongue ɗinsa, Ya salam gaba ɗaya ji yakeyi kansa na jujjuyawa yana jinsa kamar a sararin samaniya cikin gajumare. Wani irin masifeffen feeling yakeji tamkar zai haƙi babu, Wasu numfarfashi masu gigitar da hankali yake sauƙewa. Ita kam Jannart al'amari ya zarta ɗimautata da hargitsa jarumtarta. Da tasan irin wannan abubuwan zata fuskanta da bata amince da tsarin Abban taba ji takeyi kamar ta buɗe masa damar kusancinsu. Shi kuwa Rayyern ya gama zaucewa. Haka yasa ya fara yin ƙasa da hannunsa ɗaya yana shafa cikinta har zuwa kan mararta a hankali ya fara cusa kan yatsunsa cikin pant ɗin jikinta. “Shyhhhhhhhhh Naaaaaaaahh”. Ta raɗa masa kiran muryarta cike da zallar buƙatar mijinta gareta miƙa mai tsawo tayi. Wanda hakan ya bada damar yin ƙasa da yatsunsa. Zil-zil haka yaji Naan ɗin da na daka tsalle lokacin da yatsunsa suka sauƙa cikin damshin daya riskaka a cikin kekkyawan wurin, jikin tsananin rawan jiki yayi ƙasa da yatsunsa tare da fara mema musu muhalli. Cikin razani ta yunƙuro da ƙarfi tare da riƙe kafaɗunsa murya na rawa tace. “Wayyo Naan kayi haƙuri dan Allah wlh bana so ina tsoro”. Kai ya fara jujjuya mata, Cikin fizgo mgnar da muryar kuka yace. “No ba abinda zan miki kinji ko”. Ci gaba da jujjuya masa kai takeyi kamar ƙadangaruwa. Shi kuwa kan ƙirjinta ya dawo yanayi mata wani irin fitinennen bidiri da caɓɓullenta. A hankali ya ware zanin jikinta ta zama daga ita sai pant murza ƙirjinta yakeyi tamkar zautacce tsawon lokaci ya gigitata. Ita kuwa kuka takeyi tana tuttureshi. Tare da magiya dan ya firgitata da inda yake kamo hannunta yana cusa mata fitinenneyar Naan ɗinsa da yaketa likin, fitinennen ruwa. “Wayyo Allah na wayyoooooooo”. Ta ida mgnar da masifar ƙarfi da kuma kuka. Shi kuwa Rayyern komawa yayi ya kwanta tare da jawota kam jikinsa. Cikin rawan murya yace. “Shyyyyuhhhhhhhhhh S.. so... Sorr... SORRY MY JANNA! Please Stop crying I'm so sorry”. Ya kare mgnar yana murza nan ɗinsa dake tafin hannunta, sai kuma ya yunƙuro ya haura kanta. Wani irin tsalle tayi ta koma gefe ta matse kanta tana kuka a gigice. Tana magiya. “Dan Allah dan Allah da Manzonsa da darajar iyayenmu kayi haƙuri ka barni ka tafi ɗakinka wlh ina tsoro banaso”. Gaba ɗaya a hautsine take. Tuni ta kashe masa jiki. Cikin wani irin masifeffen yanayi. Ya jawo rigar baccinta, miƙa ta yayi aiko ba musu ta saka, kana ya miƙa mata wondon jiki na rawa ta saka. Shai shishita takeyi sabida zogin da breast ɗinta sukeyi na azabar matsa da suka sha a wurinsa. Gyara zama roban gajeren wando nasa yayi tare da juyawa yakwanta a kife, Cikin rawar murya alamun kuka yakeyi yace. “Kwanta bazan miki komai ba, tunda kinfi son haka”. Cikin tsoro tace. “Dan Allah ka tafi ɗakinka ni bazan iya bacci a nanba”. Cikin shessheƙan raunataccen kukan daya subce mishi yace. “Bazan iya tashi ba ki tafi ɗakina ki barni anan tunda guduna kikeyi. In na mutu kin huta”. Aiko kafin ma ya rufe bakinsa ta diro daga kan gadon. Ta nufi hanyar fita, tana jin sautin muryarshi da yake shessheƙan raunataccen kukan. Tana shiga kuwa ta meda ƙofar ta rufe, kan gado san ta faɗa tare da ruggumar pillown sa da yake cike da kamshinsa tana sauke numfashi. Shima a can pillown ta ya rugguma tare da shaƙar kamshin ta. A haka sukayi bacci baki dayansu. Nigeria Ramadan zaune gaban Mamy cikin jin daɗi yace. “Mamy kinji Barrister Kabir ma yace gobe zai kawo matarsa da ita za'a kai lefe”. Miƙesa tsaye Mamy tayi tare da cewa. “Kai dai wannan zumudin naka Allah ya tsare mu”. Murmushi yayi tare da miƙewa shima ya nufi ɗakinsa dan dare ya tsala sosai. Gidan Alhajj idi Sale dakata kuwa. Kanshi ya jingina jikin allon gadonsa, Zuwa yanzu tabbas ya fara dasa ayar tambaya a kan ƙaninsa Barrister Kabir. Murmushi yayi tare da cewa. “Muzuba mu gani, ta yaro kyau take bata ƙarƙo". So yake ya gano wani abu shiyasa ya kwana baiyi bacci ba sai tunane-tunane. Ƙarfe huɗu da rabi dai-dai ya farka daga nannauyan baccin wahalar da yakeyin. A hankali ya fara buɗe idanunsa. Yana mai yin addu'a, shiru yayi tare da fara kallon cikin ɗakin. Numfashi ya fesar kana a fili yace. “A nan na kwana”. Sai kuma ya miƙe ya nufi bathroom ɗinta. Wonka yayi da ruwan zafi kana yayi towel ɗin ta ya ɗaura kana ya fito. Itama Jannart tuni ta tashi tayi bisa dolen yadda ya goggomata fitinarsa. Jibgegiyar Bathrobe ɗinsa ta zira a jikinta, tare da ɗaure kanta da ƙaramin towel nasa kasan cewarsu duk fararene sunyi masifar mata kyau. Tana fitowa kenan taji ana buga ƙafar da sauri tazo ta buɗe mishi ƙofar tare da laɓewa bayan ƙofar. A hankali ya kutsa kansa cikin ɗakin. Yayinda yake gyara ɗaurin da yayiwa towel ɗin ƙugunsa. Da sauri ta fito bayan ƙofar tare da nufar hanyar fita da sassarfa. Juyowa yayi da sauri jin motsinta, ganin yadda take saurine yasashi cewa. “Kamata”. Ai kuwa sai gashi ta ɗiba a guje. Wani irin lallausan murmushi ne ya subce masa ba tare daya zata ko sanin dalilinsa ba. Sauri-sauri ya kimtsa ya tafi masallaci. Ita ma sauri-sauri ta kimtsa cikin wasu kayan sanyi riga da wonɗo pink collor sai gashi-gashin dake wuyan rigar da hannun rigar da ƙafar wondon da yake fari ƙal. Farin hula tasa a kanta mai harafin R-J a gaba mai kalam pink. Rigar irin mai faɗin nanne sosai musamman wuyan rigar da ajihu biyu gefe da gefe. Safa hannu da ƙafa tasa shima pink collor sosai shigar tayi masifar mata kyau ta fito tamkar ba'indiyiya. Wani hijabin ta ɗauko ta zura kana ta shimfiɗa sallaya ta tada salla. Tana idarwa ta miƙe bisa sallayan bayan taje ta sawa ƙofar key, a take kuwa tayi bacci. Bai dawo ba saida ya biya ya sau musu abinci saya musu . Kana ya dawo, A falon ya zauna yaci sannan ya miƙe yaje yayi wonka ya shirya sauri-sauri. Yasan bazata fito ba muddin tasan yana nan. Karfe takwas dai-dai ta samesu. A cikin asibitin da yau akarance za'a musu aikin dashen ƙon haihuwa sai Next week za'ayi musu a aikace. Sosai ya gane abun kasan cewa kamar dai ƙarin ƙwarewace kawai yakeyi. Kasan cewar yau jumma'a ne kuma yasa shi kaɗai akayi musu. Duk suka tafi dan shirin sallan jumma'a. A hankali yake tuƙu yanayi yana kallon agogon hannunsa. Ƙarfe ɗaya saura ya isa gida. Cikin yanayin gajiya ya fito a hankali tare da nufar cikin gidan. Shiru ba motsinta da alamu bataci abinci Bama. Kwaffa yayi tare da wuce ɗakinsa dan baya son rasa jam'in jumma'a. Sauri-sauri yayi wonka kana ya fito, Wata tattausan yadin boyel Royal blue mai masifar taushi da kyau irin mai gidan dara-daran nan ya saka ɗinkin half jomfa ne, mai masifar kyau an watsa masa surfani fari, Kasan cewar yadin blue ne kana iya ganin fararen ƙananan kayan jikinsa. Wasu fararen takalma half cover yasa masu azabar kyau. Yayinda dundunuyarsa ta ɗan fito. jazir da ita. sai hula fari mai ratsin blue mai ɗan karen kyau. Ya ilahi. Wani irin masifeffen kyau na jan hankali. Sajen nan nasa yayi lib-lib gwanin sha'awa. Oud Ma'arup ɗin sa ya fesa mai tafi da hankali mutum. Kasan cewar da ƙafa yake son zuwa shiyasa ya gama sauri-sauri. A nitse ya fito falon yanata baza ƙashi. Da sauri ya fice ya nufi masallaci. Ita kuwa Jannart bacci takeyi hayƙan ƙadaran kamar dare. Ƙarfe ɗaya da rabi dai-dai aka idar da sallan. Yayinda Rayyern yake can sahun firko-forko Yah Azeez kuna yana ta baya baya. Shiyasa basuga junaba. Bayan an idar da salla kowa ya kai kukansa da buƙatunsa ga mai kowa, mai komai, mai badawa, mai hanawa, mai rayawa, mai kashewa. Biyu saura minti ashirin suka firfito. A nan gida Nigeria kuwa. Aunty Dijat da Matar Dr Sulaiman, da Maman Usman P.A da kuma matar Dr Imran sune suka kai kayan auren Ramadan. Wanda suka samu tarba ta musamman da mutuntaka. Sosai iyayen Raihanan suka yaba da lefenta. Ana gab da shiga sallan jumma'a ne suka dawo. So basu tafi gidaba sai yanzu da aka taso jumma'a ko wacce ta nufi gidansu. Amman Aunty Dijat Ramadan ne ya ɗauke ta zai maida ita. Mascow Da ɗan sauri-sauri Rayyern ya nufi gida sanin yanada baƙo. Yah Azeez kuwa dole ya nitsu mutane suka ragu kafin. Ya shiga motarsa. Yana tura ƙofar gidan nasa kuma yaji ana danna masa hon, da sauri ya juyo. Ganin Yah Azeez ne ya ɗan sashi sakin fuska tare da tura masa ƙofar. Kana ya matsa mishi ya shigo da matar kana ya maida ya rufe. Shi kuwa Yah Azeez parking yayi tare da fitowa ya nufi Rayyern ɗin da shina wurinsa ya nufa. Babu yabo ba fallasa ya bashi hannu tare da cewa. “Barka duwa”. Cike da kamala mutuntaka Yah Azeez yayi murmushi tare da cewa. “Barka dai Dakta”. Cikin ɗan sakin fuska yace. “Bismillah mu isa ciki”. Ya ida mgnar tare da yin gaba. Haka yasa Yah Azeez binsa cikin nushaɗi. Ita kuwa Jannart har lau bacci takeyi. Suna shigowa falon, Yah Azeez yace “Assalamu alaikum Jannart”. Ɗan gajeren murmushi yayi tare da cewa. “Uhum ga wuri zauna bari in kirata.” Cike da son ganin Yah Azeez yace. “Toh Dakta”. Shi kuwa Rayyern cikin fitinennen ƙamshinsa da yake zubawa ya nufi ɗakinta. Yatsunshi yasa ya ɗan da ya bubbugi ƙofar, tare da cewa. “Bacci kikeyi ne? Ko salla kikeyi”. Can cikin bacci taji ana buga ƙofar da kuma mgn. Cikin yanayin nannauyan baccin da tayi ne, ta miƙe zaune tare da mutsustuka idanunta. Shi kuwa Rayyern ƙofar ya kuma ɗan bubbugawa tare da cewa. “Bacci kikeyi ko?”. Cikin magagin baccin ta tura baki tare da cewa. “A'a idona biyu”. “Toh taso ki buɗe ƙofar.” Cikin tura baki tace. “Me zakayi”. Fuska ya ɗan haɗe tare da kaurara murya yace. “Ki buɗe min ƙofar nace ko”. Cikin yin rau-rau da ido ta taso a hankali kana tazo ta buɗe ƙofar. Sai kuma taja baya ta tsaya. Ƙofar ya turo jin alamun an buɗe. Kai ya kutsa cikin ɗakin. Tare da maida ƙofar ya rufe kirib. Cikin tsareta da ido ya nufi gareta. Ita kuwa baki ta cinna sama tare da narke fuska kana ta juya masa baya, ya zama tana fuskantar meeror'n ta. Shi kuwa a hankali ya tako zuwa inda take. Gabanta ya tsaya idanu ya zuba mata, Ita kuwa sai tuttura baki takeyi, Ta haɗe fuskarta kamar zatayi kuka. Cikin yin ƙasa da murya yace. “Wai muna faɗa ne?”. Da sauri ta kallesa da alamun bata ganeba. Girarsa ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa. “Janna munyi faɗa ne?”. Cikin tura baki ta girgiza masa kai alamun, a'a. “Toh meyasa kike fushi ɗani?”. Ya faɗa yana ɗan guntun murmushi. Cikin tura baki tace. “Ni ba ruwana da kai!”. Wani irin yalwataccen murmushi ne ya subce masa cikin sassauta murya yace. “Ni ne fa Naan ɗinki ɗin kike fushi dashi”. Da sauri ta juya masa baya tare da cewa. “Ni dai babu ruwana da kai”. A hankali ya kuma matsowa kusa da ita, sosai har bayanta na ɗan taɓa ƙirjinsa. Cikin Muryar raɗa yace. “Shike nan Allah yasa in rigaki mutuwa ki huta da ganina”. Da sauri tayi rau-rau da ido. Tare da kuma juyawa ta fuskanci dreesin meeror. Bayanta ya kuma dawowa ya zama duk suna kallon juna ta cikin madubin ido ya zuba mata ganin yadda tuni idanunta sun cika da hawaye, dan yace mata Allah yasa ya rigata mutuwa ta huta da ganinsa. Shi kuwa ya faɗi hakane tuno yadda take gigicewa in taga baida lfy. A hankali ya ƙara matsota sosai. Faffaɗan wuyan rigarta ya zubawa ido. Wanda daga saman inda yake tsaye yana iya hangon ƙirjinta a fili. Jin wayarshi na ringing ne ya sashi. Zarota a ajihu ganin. Ramadan ne yasashi amsawa tare da maƙala wayar a kunnen shi. “Uhumm”. Yacewa Ramadan da yake tuƙin meda Aunty Dijat. Shi kuwa Rayyern a ya ƙara tsota da kyau har ya manna bayanta da ƙirjinsa, a hankali yasa hannunsa bisa cikinta ya jawota da kyau ya manna bayanta da ƙirjinsa. kana ya saƙale wayar da kafaɗarsa. Cikin zumuɗi Ramadan yace. “Hamma Rayyern Allah yayifa an kai kaya lfy. Yau kuma da dare su Abba zasuje jin batun sa rana”. “Kaji daɗi”. Ya bashi amsa a taƙaice. Tare da zira hannunsa cikin...! Nigeria Cikin tsananin mamaki Alhaji Bala tambari yake kallon Alhaji Idi Sale Dakata, hakama Alhaji Audu Tababa, Dr Lukman har wani rawa jikinsa keyi. Shi kuwa Idi Sale Dakata, gyara zamanshi yayi tare da fuskarsu kana cikin gamsuwa da yaƙini yaci gaba da cewa. “Zuwa yanzu bawai zargin Ƙanina Barrister Kabeer nakeyi ba, inada tabbacci ne, kan yana da masaniya akan ɓatan Jannart, tabbas kuwa yana da wata ɓoyeyyiyar manufa a kaina”. Da sauri suka haɗa bakin wurin cewa. “Barrister Kabir ɗin? Manufa kuma Alhaji Idi ɗan uwanka nefa kuma mun sashi cikin wannan tafiyar, tona wacce iriyar manuface dashi?”. Cikin tsananin tafasar zuciya da ƙuna da tururin yanke hukunci a kan ƙarin nasa da kuma ciwon hahintarsu da yake yi yace. “Kabir yayi kuskure yana tona ramin da za'a bunnesa da hannunsa, Kabir yayi gaggawan kusanto da ajalinsa garesa.” Cikin tsananin tashin hankali kiɗima da gigitar da tasa zufa mai zafi ta ketowa Alhaji Bala tambari yaja wani irin nannauyan numfashin tare da cewa. “Alhaji kadafa ka mance Kabir ƙaninka ne da shi kaɗai ya rage maka a duniya, sannan kuma shine lawyer'nka shine kuma sirrinka”. Cikin wani irin masifeffen rawan jiki na tashin hankali da wutar fansa Alhaji Idi Sale Dakata ya miƙe tsaye, tuni fuskarna tayi jazir cikin wata iriyar murya mara imani yace. “Wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! Zan hallak...! By *GARKUWAR FULANI* *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA “Sai na hallakashi, dashi duk wani mai son tona min asiri koda ko waye shi a faɗin wannan duniyar, kisa mafi muni zanyiwa Kabir irin kisan da babu wani wanda zai sake yimin kutse cikin lamurana.” Ya ƙare mgnar a tabbace. Cikin tsananin tashin hankali Alhaji Bala tambari yaja wani firgitacen numfashi tare da miƙewa tsaye kai yake jinjina wa cike da nemo hikimar da zai samu ya tsara dan gujewa tonon asirinsu kafin su kai ga gaci. Cikin hikima yace. “Lallai ƙaninka Kabir ya cancanci dukkan wata uƙuba da kamun talala, to Amman fa dole sai har mun tabbatar da zarginmu kana mun kamasa da cikakkun hujjoji masu kaimu ga nasarar ritsashi sabida dole muyi hattarar akan Kabir kuna sane da kwanyarsa da karatunsa na da aikinsa motsi kaɗan zamuyi zai ganomu dan haka dole muyi hattarar saƙa masa gadar zare kada muje mu rubta ciki”. Cike da gamsu Dr Lukman da Alhaji Audu Tababa suka jinjina kai”. Alamar gamsuwa da hakan. Cikin tarin ƙunan rai Alhaji Idi Sale Dakata ya koma ya zauna tare da cewa. “Daga yanzu kuma daga yau zan tsananta sa ido a kanshi kuwa, har sanda zan tabbatar da zargina. Wanda kuma koda gobe na tabbatar to zan yi abinda ya dace”. Da sauri Alhaji Bala Tambari ya kuma girgiza kai tare da cewa. “A'a Alhaji Idi, Ka bar bin diddigin Kabir a hannuna domin kai zaiyi saurin ganeka, amman ni bazai zaci komaiba kasan cewar muna unguwa ɗaya kuma layi ɗaya ko ya kuka gani?”. Da sauri Dr Lukman yace. “eh hakan yayi”. Daga nan sukaci gaba tattauna yadda abin zai kasance. *Russia Mascow* Ƙare mata kallo yakeyi sama da ƙasa. Ita kuwa hannunta tasa ta ɗauki kwalban turaren shu'umar humra a gaban dressing mirror tana fesa turare a jikinta, Cikin yanayin da bazai tantance na menene ba ya ƙara matsowa gareta, ya ƙara manna ƙirjinsa da jikinta yana mai tsare fuskarta ta da shu'uman idanunsa. Ita kuwa Jannart k'amshin turarensa ne yafara kashe mata sassan jikinta gaba ɗaya kafin isowar saƙonninsa gareta, lumshe idanunta tayi fuskarta d'auke da murmushin da bata san na meyeba, ta dai san tana jin daɗi shak'ar daddad'an k'amshin nashi da yake sakata tajita a cikin wani yanayi me dad'i tana kuma farin ciki in ta ganshi kusa da ita. Fuskarta ya tsare da idanu, tare da. Ƙara matsowa gareta kib da kib. Bayanta yatsaya yana me fuskatar mirror d'in a hankali yad'aura hannunshi kan cikinta yajawota yayi ya manna bayanta da k'irjinshi tare sauƙe nannauyan numfashin. Sai a lokacin tabud'e idanunta dake lumshe ta sauƙe su akan fuskarsa ta cikin mirror lokaci guda suka sakar ma junansu lallausan murmushi mai ɗan sauti. Sunkuyo da kanshi yayi yad'aura a haɓarsa bisa kafad'arta still dai idanunsu suna sark'afe da na juna ta cikin mirror suke aika ma junansu wani irin mayataccen kallo mai cike da manufa akan juna. Lokaci guda yakai hancinsa tsakanin kafad'arta da wuyanta yana shak'ar sansanyar turarenta shu'umar humra me dad'in k'amshi da yake sa shi jin fitinenneyar kasala. Hannunshi d'aya ya fara juyawa a hankali yana sama dashi har zuwa kan k'irjinta, Cikin hikima yayi wa ƙirjinta wani sassayan shafawa, kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya, Wani nannauyan kasala ne ya dirarwa mata dan ji tayi gaba d'aya tsikar jikinta na tashi, saurin runtse idanunta tayi dak'arfi tare da k'ara manne bayanta sosai da k'irjinshi. Shi kuwa Rayyern ji yayi gabad'aya tsikar jikinsa tana tashi lokaci guda yafara jin canji atare da shi wanda hakan ya sashi kasa sarrafa kansa, a hankali yashiga murza breast d'inta da suka mimmik'e ta saman rigarta yatsayar ya manna saman nipple d'inta da sukayi tudu ana ganin shatinsu a saman rigarta murzasu yashiga yi cikin wani irin salo mai kashe garkuwar jiki da zuciya, wani irin shock takeji yana game jikinta wanda hakan yasata, yin wani kasalellen miƙa tare da ɗaga hannunta sa. Kan haɓarsa ta sauƙe tafukan nanta bisa tattausan sajensa mai masifar taushi, a hankali ta farayi masa wani salo da yatsunta a kan sajen nasa. Shi kuwa hannunshi ɗayan dake saman cikinta ne, yazira cikin rigarta a hankali yake mata tafiyar tsutsa yana zagaye cibiyarta. Wata irin ajiyar zuciya tasauƙe da k'arfi tare da narke masa a jiki kana ta rumtse idanunta, gaba ɗaya tsayuwar ma tanemi tagagareta saboda yanayin da tashiga, dan k'afafunta kasa d'aukanta sukayi duk ta sake tana dab da tafiya k'asa. lura da yayi da hakan yasa shi, yajuyo ta suka fuskanci juna, idanunsa da suka kad'a sukiyi jajir yazuba mata har lokacin idanunta a rufe suke gam ta k'i yarda tabud'e sai shafa sajensa zuwa wuyansa da ƙeyarsa takeyi duk ta narke masa a jiki cike da jin daɗin yanayin nasu ya saki yar dariya mai cike da jin daɗi dariyar da bata taɓa jin sautinsa hakaba. Yala-yalan gashin idanunta yazuba ma ido yana kallon yadda suka k'ara kyau data rufe idanunta. Dan gajeren Murmushi mai sauti ya kumayi, A hankali ya manna bakinsa ƙasan kunne ta yasumbaceta, Haka yasa tayi saurin matse idanun gam, tare da d'an turo d'an k'aramin bakinta gaba cikin shagwa'ba tak'ara tsukeshi tana jujjuashi. Da sauri ya juyota tana mai jiya mishi baya, da sauri ya kuma juyota suna fuskantar juna. Bakinshi yakai saman nata, yatsotsi lips dinta cikin wani irin salo da yaso yasa numfashin Jannart rabuwa da jikinta, Zillo tayi da ɗan karfi tare da ƙara sakewa a jikinsa jin yad'an ciza mata le'benta nak'asa kad'an, cikin sauri tabud'e idanunta jin ya saki wata yar narkekkiyar dariya, baki ta tura tare da zura mishi idanunta cikin nashi da tuni sun k'ank'ance sun canza kala zuwa launin ja saurin kauda idanunta tayi k'asa tare da d'an tureshi kad'an tana me turo d'an k'aramin bakinta gaba tawuce zata bar wajen. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da rik'o hannunta yana jujjuya mata kai alamun. A'a. Kana ya buɗe lips inshi cikin narkakkiyar muryarsa da tagama narkewa da buk'ata yace. “Menene? wai fushi kikeyi da ni?”. Cikin yanayi shagwaɓa ta gyaɗa mishi kai. Hannunsa yasa ya kamo nata ya mannasu kan sajensa yana yin sama da ƙasa dasu kana a hankali ya medasu kan ƙeyarsa da in tana shafa masa yakejin sa tamkar ƙaramin yaro. Cikin tattausan murya yace. “Janna mace ta gari bata fushi da mijinta fa, bare ta juya masa baya”. Shuru tayi tak'yaleshi tare da zamewa tawuce zata bar wajen, cikin sauri yasake ruk'ota yajawota yayi da karfi ta faɗa kan faffad'an k'irjinshi, saurin had'e fuskarsu waje ɗaya yayi, kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya, 'Dago kanta tayi takalleshi tana me turo baki, Girarsa ɗaya ya d'aga mata alamun menene? 'Dan tureshi kad'an tayi taraba jinta da nashi, Da sauri ya kuma kai hannu zai sake jawota, Da saurin taja da baya. Bakinshi ya tura tare da kwaɓe fuska kamar zai mata kuka, Kana ya nufota cikin takunsa me cike da kasala yana mai watsa mata wani irin mayataccen kallo me wuyar fassarawa da rinannun idanunshi. A hankali take ja da baya still dai idanunsu suna sark'afe da na juna har lokacin yana biye da ita takasa cire idanunta daga cikin nashi saboda wani irin yanayi da takeji su kansu idanun tamkar an mannesu da gam, sunkasa fita daga cikin nashi, duk wasu sak'onnin da suke fita daga idanunshi cikin nata suke shiga babu shamaki. Bata ankara ba sai ji tayi ta manne da jikin bango, saurin lumshe idanunta tayi tare da yin k'asa da kanta sabida har yanzu jikinta a mace yake, a hankali yake cigaba da takowa inda take har lokacin idanunshi suna kallon fuskarta saida ya iso dab da ita sannan yasa hannunshi ya tallaɓo fuskarta, cikin sauri tak'ara lumshe idanunta. Lallausan murmushinshi me k'ara ma fuskarsa kyau yayi sannan yasa yatsanshi manuni asaman bakinta, batare da ta bud'e idanunta ba tajuyar da fuskar gefe. Hannunshi yasa yajuyo da fuskar tata tayi saitin tashi har lokacin kuma bata yarda ta bude idonta ba, Ba zato ba tsammani taji yana kissing d'inta tun daga goshinta, hancinta, haɓarta, yana bata wani irin light kiss masu shiga cikin bargon jiki, da zuciya, saurin bud'e idanunta tayi dai-dai lokacin da yakai bakinshi cikin nata yana mata wani irin kiss me wuyar mancewa, tsaye tayi kasake takasa ko k'wak'waran motsi mamakine ne da al'ajabun ƙarfin halin Naan takeyi gaba ɗaya ya zama ɗan tsotse in dai gata gashi duk sai ya wani narke mata ya susucemata yata iskamceta. Shi kuwa Dakta kasancewar yana cikin yanayi na buk'atuwa ne yasa ya kasa controlling d'in kanshi, cigaba yayi da kissing d'inta ta ko'ina yana sauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi kuka ya gaji. Wani irin tsuma ta ciki jikinta yakeyi. Sun d'au kusan minti uku a haka sannan yazare bakinshi daga nata yad'an yi baya kad'an da fuskarshi yana me fuskantarta har lokacin baida nutsuwa ko kadan a tare da shi Ajiyar zuciya ya ke sauƙewa a kai a kai. Ita kuwa Jannart jin ya ɗan sakar mata bakinsa yasa ta ɗan kwanta jiki gini, tare da jingine kanta jikin bangon, d'aga kanta kad'an tayi tana sauke ajiyar zuciya k'irjinta nayi sama da k'asa alamun yana harbawa da ƙarfi, Sunkuyo da kanshi yayi a wuyanta, yabata wani irin hot kiss, da yasa tsikar jikinta miƙewa baki ɗaya, Sai kuma ya d'anyi k'asa da kanshi, “Ya salam”. Shine iya abinda take fadi a zuciyarta, sabida jin salon Naan ɗin ya zarta zatonta, da karfi taja dogon numfashi jin yadda ya wani manna kansa tsakankanun breast d'inta da suka d'an fito tasaman rigarta yazira harshenshi yana d'an lasowa da tsinin harshensa, Wani irin masifeffen abu taji yanayi mata yarrr-yarrr daga cikin tafin sawunta har zuwa tsakiyar maɗigan kanta, taji gaba ɗaya jikinta na amsa saƙonninsa haka yasa tayi saurin runtse hannuwanta dan gani take kamar wata duniya suke tafiya, Cigaba da laso wajen yayi cikin wani irin salo a hankali yad'an yo sama da kansa zuwa wuyanta, da harshensa yacigaba da lasa a hankali, duk yadda taso tadaure ita kanta kasawa tayi batasan lokacin da tad'ago hannunta ta cusa yatsunta acikin tattausan sumar kansa tana cakud'awa ba, hakan da takeyi kuwa bak'aramin rikitashi take ba, A hargitse yashiga sauƙe ajiyar zuciya yana me cigaba da lasar tsakankanin caɓɓullenta zuwa kan wuyanta... A can fako, kuwa Gyara zama Azeez yayi tare da kallon ƙofar ɗakin da Rayyern ɗin ya shiga, Cikin zaƙuwar son ganin ƙanwar tasa da a yanzu Abba Kabeer ke sauyawa alakarsu matsayi cikin shirinsa da yakeyi, Murmushi mai cike da jin daɗi Azeez yayi tare da zurawa ƙofar ido, A fili yace. “Jannart ki fito mana”. Da sauri ya zaro wayarsa jin tana ringing yana dubawa yaga Barrister Kabeer ne cike da yaƙini yayi saurin yin picking call ɗib tare da yin sallama. “Assalamu alaikum Abba”. daga chan 'bangare Barrister kabir amsawa sallamar yayi nan suka gaisa tare da tambayarsa. “Azeez ka gane gidan dai ko?”. murmushi Azeez yayi tare da cewa. “Eh Abba na gane gidan, yanzu haka ina cikin falon, ya shiga cikin bedroom zai je yasanar wa Jannart zuwana”. Daga chan 'bangaren Barrister Kabir kuwa, gyara zamanshi yayi tare da sauke ajiyar zuciya cike da yaƙini yace. “Toh ba matsala Azeez ka daiji abinda nace ko, kalurar min da kyau wane irin yanayi suke rayuwa a cikin wannan gidan, na fad'a maka duk abinda yake tafe, na fad'a maka kuma abubuwa dadama daya gabata, abinda aminci ne yasa nafad'a maka su saboda na yarda da kai na san zaka bi bayan gaskiya bazaka ta'ba juya wa gaskiya baya ba. Wannan dalilin ne yasa nasanar da kai abinda yake faruwa wad'anda akayi tun kafin yanzu da kuma wanda za'ayi nan gaba, saboda ina da tabbacin ko da bayan raina ne kai me iya rik'e amanar Jannart ne, sannan na fad'a maka yanayin yadda auren yaran nan yakasance jannart da Rayyern. Yaron ya fad'a mani baya sonta ya bani tabbacin baya ta'ba son abu idan har ya k'i shi tun farko ya gayamin gskyar zuciyarsa shiyasa nake son ka kularmin da zamansu in dai har baya sonta, to tabbas zan amsheta kuma zan aura maka ita”. Cikin gamsuwa Azeez yake jinjina kai ycikin nutsuwa yake sauraren bayanin da k'anin mahaifin nashi yake kora mashi. Shi kuwa Barrister Kabeer cigaba yayi da cewa. “A wa'adin da muka d'iba ni da shi auren sharad'i ne, wato auren manufa wanda akayi wa'adin shekara d'aya kawai za'ayi koma wata takwas yarabu da ita, toh Alhamdulillah yanzu watanni sun tafi shekara ta kusa.” 'Dan tsagaitawa yayi daga maganar da yake saida yad'anja numfashi sannan cikin tausasawa yacigaba da cewa. “Azeez ina da tabbacin cewa ko bayan raina zaka zamewa Jannart GARKUWA kuma inuwa mafaka inda zata zauna ta tsira, so tunda ya bani tabbacin kanshi cewa baya son abu idan har ya k'i shi tun farkon rayuwarsa, kuma auren nan daman namanufa ne sannan zuwa yanzu Alhamdulillah tunda duk na had'a duk hujjojin da nake buk'atar harhad'awa dan haka ina gab da amsar Jannart daga hannunshi sannan kuma ina da yak'inin zaka rik'e min ita amana zan aura maka ita shiyasa tun forko ban damu da ƙiyayyar da yace yanayi mataba, domin nasan duk sanda gsky tayi halinta zan aura maka ita cikin aminci.” Jin abinda yace ne yasa Azeez lumshe idanunsa kana yabud'e tare da gyara zaman wayar a kunnensa yana me cigaba da sauraren Barrister Kabir. Abba cigaba yayi da cewa. “Shiyasa ko da ya k'i ta bai zame min wani abun tashin hankali ba Azeez zan aura maka jannatu matuk'ar na gama dai-dai-ta komai”. A karo na biyu Azeez ya lumshe idanunshi yana jin wani irin son 'yar uwartasa a cikin zuciyarshi yana fisgarsa wanda a yanzu ya gane, Asalin son da yake mata ashe bana yan uwantaka bane, sone na aure. Sai yanzu kuma ya gane abinda yasa Yah Junaid yake yawan bibiyar Jannart yana son yaƙeta mata haddi, Ashe duk son aure yake mata wanda ya sani da Yah Junaid yasan akwai halaccin aure a tsakaninsu to aurenta kawai zai nema, Amma rashin sani yasa yake son cimma kazamin burin shi tako yaya ma. Bud'e baki yayi cike da nutsuwa da biyayya da Kekkyawar fahimta akan ƙanin mahaifin nashi kana da fargaban makomar mahaifinsa daya kasance mai mummunan Tubali, jiki a mace yace. “Abba a cikin duk labarunka da kake bani ya kasance min abubuwa ne dasuke masu firgitarwane da tada hankali da raunata min rayuwata. Ammah abu d'aya da kake sanar min yana sa min kwanciyar hankali da bani tabbacin da yake kasancewa akwai halarcin aure tsakanina da Jannart domin na dad'e ina tunanin wane irin so nakeyi ma Jannart a cikin raina, na dad'e ina tunanin wace irin soyayyace sabida na sani, bai kamata ace ina mata irin wannan soyayyar ba ina d'an uwanta uba d'aya ba ammah maganganunka sun bani tabbacin cewa soyayya ce ta aure kuma halartacciyar soyayya ce nakeyiwa Jannart”. Hawayene suka cika idanun Azeez a lokacin da yaji gabad'aya tausayinta ya ida cika mashi zuciya cikin rawar murya me nuna alamun dakiya da jarumta acikin bayanin da yake kora ma Abba yacigaba da cewa. “Zan auri Jannart koda duk duniya zasu k'i ta ni zan so Jannart zan rayu da ita zan zame mata inuwa wurin fakewa, zan zame mata bango abin jingina, zan zame mata GARKUWA me kareta daga dukkan sharrin da ko mahaifina ba zan barshi yacutar da ita ba matuk'ar ina raye saidai in bayan raina.!” A hankali wasu k'walla masu zafi suka gangaro daga cikin idonshi, Da saurin ya sa hannu yagoge cike da jin takaicin halin mahaifinshi, cikin rauni da karaya yace. “Abbah bansan menene makomar mahaifina ba abisa mugun turban da yad'aura kanshi na cutar da ɗan uwansa wanda ko Allah bazai yafe masa wannan haƙkinba bare mu ya tauye rayuwar Jannart.” Cikin tausasawa da nuna gamsuwa da kalamansa Abba Kabir yace. “Nagode Azeez hak'ik'a kalaman da kafad'a na tabbata daga cikin zuciyarka suka fito tabbas kai d'ane nagari nasan bazan ta'ba nadama akanka ba, Nagode ubangiji Allah yasaka maka da al'khairi yabaka ikon rik'e wannan amanar da hannu bibbiyu”. Cikin sanyi jiki yace “Ameen Ya Allah Abba”. A can cikin bedroom kuwa, A hankali Rayyern yadinga yin k'asa da rigar Jannart kasancewar wuyan rigar me fad'i ne yasa saman kirjinta ya bayyana sosai, rikitattun idanunshi da suka gama k'ank'ancewa suka canza launi ya sauƙesu a saman kirjin nata da kusan rabin boobs d'inta sun lek'o daga sama, wani irin mayen kallo yake masu baya ko k'iftawa kamar wani mayunwacin zaki da yasamu nama, gabad'aya yaji jijiyoyin jikinsa suna nema su daina aiki. Jannart ko sauke numfashi take cikin wani irin yanayi da take jinta a ciki tana mamakin yanda yake yi mata wasu abubuwa masu kashe jiki da zuciya a kwanan nan gaba ɗaya ya sauyata ita kanta ji take Caɓɓullenta na ƙaiƙayi in bai ziyarcesu ba. bata ankaraba sai ji tayi ya ida k'asa da rigarta nan breast d'inta suka samu damar ida fitowa daga cikin rigar ta sama, cikin sauri tabud'e idanunta lokacin da taji ya sauƙe hannunsa kan Caɓɓullenta. wani irin mayen kallo da yake bin breast d'inta da shi yasa ta ida rikicewa jikinta yad'auki rawa jin yadda yake yamutsa mata ƙirji. “Shyyyyyyyyyyyh Naaaaaaaan”. Ta kirashi a narke tana mai ƙara turo masa ƙirjinta. “Uhummmmmmmm Jannaaaaaaaaa”. Ya amsa mata a irin kalar muryar data kirasa yana mai dirice mata a ƙirjinta tamkar zai sume wani irin masifeffen abu taji ya zirar mata cikin kwanta lokacin daya manna bakinsa ƙan Caɓɓullenta kar-kar haka ta fara ɓari. Gaba daya tarasa da me zata kare k'irjinta da shi, ganin batada abinda zata kare da shi yasa cikin sauri ta afka k'irjinshi gaba ɗaya jikinta yana karkarwa. Wata irin k'arfaffar ajiyar zuciya yasauke lokacin da tahad'e k'irjinsu waje ɗaya dan wani irin yanayi yatsinci kanshi da saida numfashinshi yad'auke na seconds biyu sannan yadawo, jikinshi wani irin tsuma yake kamar wanda aka mannawa ƙanƙara, a hankali yasa hannuwanshi duka biyun yarungumeta da su tsam kamar zai huda k'irjinshi yasakata, Saman yalwataccen gashin kanta da yasha gyara ya cusa fuskarsa yana shak'ar k'amshin da ke fita akanta, A hankali yasakar mata kiss a tsakiyar kanta, hannunshi yad'ago cikin kasalar da tagama rufeshi yad'an d'ago wuyanta yana shafawa cikin wani irin salo me rikitarwa still dai fuskarshi na cikin gashinta yana sakar mata da kiss ta ko'ina har ya gangaro da kanshi a goshinta yana cigaba da kissing d'inta... Ji tayi gaba ɗaya numfashinta yana shirin rabuwa da jikinta saboda yanayin da yasakata a ciki, cikin kasala batare da ta bud'e idanunta ba tashiga girgiza mashi kai murya can ƙasa take cewa. “Uuhm uhm uhm uhm Naaan”. Cigaba yayi da abinda yakeyi sabida ya fara fita haiyacinsa. wani irin shock takeji aduk shafawar da yakeyi ma wuyanta jin hannunshi tayi daga wuyan nata yana yo k'asa dashi ahankali zuwa k'irjinta, cikin sauri ta aro jarumta tatureshi tare da k'wace jikinta takoma gefe tana kiciniyar gyara rigarta tana sauke numfashi dak'arfi. Bud'e rinannun idanunshi yayi da suka koma kamar rushi cikin rashin k'arfin jiki da kasala yaja k'afafunshi yazauna bakin gado gabad'aya jikinsa karkarwa, Dafe kanshi yayi da duka hannuwanshi biyu, ganin yadda yake karkarwa ne yasa ta ƙara jan baya jikin bango tajingine kanta tana cigaba da sauke ajiyar zuciya cike da tsoro da mamakinsa.. Sun kusan minti biyar a haka babu wanda ya cewa ɗan uwansa komai. Da ƙarfi-ƙarfi yake sauƙe numfarfashi, Na tsawon lokaci sai yanzu ya fara jin numfashin sa na sauƙa a hankali, dak'yar yasamu nutsuwa ta fara tasauƙar masa gyara zamansa yayi tare da danne D ɗin da dake zillo d'ago rigannun idanunshi da har lokacin basu koma ainahin kalarsuba yakalleta saida yad'an saita kansa sannan dak'yar ya iya bud'e bakinsa cikin wata iriyar murya da yake mata magana da ita wasu lokutta mabanbanta yace. “Yayanki Azeez ne ya zo”. Cikin mamaki ta kalleshi ido waje tace. “Ya Azeez nan yana ina?”. Da yatsarshi ya nuna mata hanyar falo. Dan ya kaasa bata amsa saidai yad'aga mata kai dan koda yayi mata magana ba k'aramar jarumta ya auro ba har ya iya bud'e baki yayi magana. Wani ɗan tsalle mai cike da jin dad'i da farin ciki tayi lokaci guda tayi saurin juyawa zata nufi falo. Cikin wani irin zafin nama yamik'e tare da ruk'ota, da sauri ta juyo takalleshi cike da mamakin tsaidata da ya yi. Idanunshi ya zuba mata a cikin nata cikin muryarsa da har lokacin bata koma dai-dai ba yace. “Jannah ahaka zaki fita?”. Kallon jikinta tayi sannan taturo d'an k'aramin bakinta cikin muryar shagwa'ba tace. “Ya Azeez d'ina ne fa”. Wani irin kallo yayi mata wanda ita kanta bata gane fassarar kallonba da yafi kama da harara yace. “Toh inma Ya Azeez d'inki d'inne sai akace kifita gabanshi a haka ya kalle min mata, Wai bakisan cewa ke a yanzu matar aure bace da da yanzu ba d'aya bane bafa Janna ki kiyaye min mallakina ban amince ki bari ya ruggumeki ba, ko hannunki ya taɓa wlh Allah ya isa bazan kuma yafeba dan na lura shi baisan irin matatan da suke dai-da shi da suka dace ya rugguma ba”. Batare da ya jira jin abinda zata ceba yajuya yajawo hijab d'inta da yake ajiye gefen gado da kanshi ya yasaka mata, gashin gaban kanta da yad'an fito ne yasa hannu yagyara mata shi sannan yakama hannunta ahankali suke takawa su dukansu jikinsu a mace suka fito falo. A dai-dai lokacin da Azeez ya katse wayar da sukeyi da Abba yad'ago kanshi batare da ya janye wayar daga kunnenshi ba yasauke idanunshi akansu. Tamkar wata da tauraro haka ya gansu, wani irin fad'uwar gaba ne yaziyarceshi wanda shi kanshi baisan dalilin hakan ba lokacin da yaga sun fito hannunsu sark'afe da na juna Rayyern yana jifanta da wani irin shu'imin kallo me wuyar fassarawa. Kallon mamakine yake binsu da shi har suka iso tsakiyar falon, sai a lokacin Jannart tad'ago kanta da yake sunkuye tana kallon yadda Naan yake murza yatsarsa manuni cikin tafin hannunta. Ganin yayan nata yasa ta janye hannunta daga cikin na Rayyern cikin tarin farin ciki tace. “Oyoyo Ya Azeez na”. Murmushi yayi tare da miƙa mata hannu. Cikin sauri taje tazauna bisa kujerar da take fuskantar wadda Ya Azeez yake zaune a kai. Shi kuwa Rayyern kai ya jinjina cikin jin sanyi a ransa da bata kama hannun Azeez ba wani kallon takaici yakewa Azeez ɗin dan har yau yana jin ciwon ruggume mishi Janna da yayi. Shi kuwa Azeez ido ya zuba mata. Cikin matsanancin farin ciki da take jinta a ciki tace. “Ya Azeez ina kwarka”. Sai a lokacin Azeez yasauke hannunsa daya miƙa mata, aro jarunta yayi tare da sakin murmushi yace. “i miss you so much my Jannart”. Murmushin yaƙe tayi ganin yadda Rayyern yayi kici-kici da fuska. “Ayyah Azeez na ya kwana biyu”. “Alhamdulillah Jannart da fatan na sameki lafiya?”. Ya faɗa yana matsowa bakin kujerar. Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi tare da cewa. “Lafiya lau muke, ya su Daddyna da Abbull ina Mummy na?”. “Duk suna nan lafiya lau Jannart”. yafad'a still dai idanunshi suna akanta dan ta kasa sakewa dashi kamar yadda suke tun tasowarta, duk da yaga farin cikin ganinsa cikin kwayar idanunta. Sai a lokacin Rayyern yamatso shima fuskarsa d'auke da murmushi mai cike da kishin Azeez ɗin yasake mik'a masa hannu sukayi musabaha kana yace. “Sannu Ya Azeez ya k'asar taku da gajiyan tseren bin Matata?”. Murmushi yake Azeez yayi tare da cewa. “Toh Alhamdulillah gamu a cikinta, Yoh naga wani can da ban saniba da yar kekkyawar ƙanwata data ɓace mana ba dole inyi tseren bibiyaba”. Wani murmushi isa Naan yayi tare da ɗan juyowa ya kalleta cikin juya murya a narke yace. “Sweet heart kice mishi ya kwantar da hankalinshi mijinki na kula dake da kyau”. Kamar sokuwa haka kalamansa suka medata, sabida tarin mamaki kawai sai ta zuba mishi idanun. Shi kuwa Azeez wani irin maƙoƙone ya tokare masa zuciya. dai-dai lokacin wayarsa tayi k'ara alamun shigowar text nan yad'auko wayar yana dubawa. Shi kuwa Rayyern cikin wani irin taku ya juyo zuwa inda take, A kan hannun 1 seater d'in da take zaune ya zauna samansa. Cikin tsareta da maraitattun idanunsa yakamo tafin hannunta yahad'a da nashi yarike tare da ɗaga mata girarsa ɗaya. Kana ya karkaɗa mata harshensa. Wani irin yarr taji lokacin da taushin tafin hannunsu yahad'u da na juna, k'ara sunne kanta tayi cike da jin kunya tana mai kiciniyar zare hannunta, Murmushi Rayyern yayi yad'an sunkuyo da kanshi yana lek'a fuskarta yana mai mata mgna raɗa-raɗa yadda Azeez zai ɗan iya jinsu. “Sorry Babyna, na gajiyar da ke ko, na hanaki bacci ko, kiyi haƙuri zan goyaki kiyi baccinki in biya bashi”. Yadda yayi mgnar ne yasata dole ta narke idanu tare da zuba masa su. Dai-dai lokacin Azeez yad'ago kanshi ya kalleshi. Wani irin bugun zuciya ne yaziyarceshi lokaci guda yanayin fuskarsa tad'an canza, gyaran murya yayi tare da k'ok'arin saita nutsuwarshi sannan yamik'e tsaye. Su dukansu d'ago kai sukayi suka kalleshi, cike da shagwa'ba Jannart tace. “Ya Azeez ya naga ka mike?”. Murmushi yayi cikin ɓoye damuwarshi yace. “Zan tafine K'anwata ana jirana”. ledojin da yashigo da su ne yad'auko yamik'a mata yana cewa. “Ga wannan ƙanwata ki kula da kanki kinjiko kin san matsalarki banda shan sanyi”. Ya ƙare mgnar yana jujjuyawa ya kalli tsakiyar falon nasu. Yayinda Rayyern kuwa ya taune lips ɗinshi na ƙasa yana mai tsaresu da ido. Azeez kuwa, Cikin juya kai yace. “Gashi gidan naku sam babu tsarin tsare lfy daga sanyin ƙasar”. Cikin yin fiki-fiki da ido Rayyern ya kalleshi tare da cewa. “Ina wadar da ita da ɗumin jikina ne shiyasa ba buƙatar hita ko hura wuta a cikin falon ko ba hakaba my life?”. Ido ta zura mishi kamar yar yaye. Shi kuwa Azeez rumtse idanunshi yayi tare da miƙa mata ledan. Hannu tasa ta amsa tana me Marairaicewa tace toh. “Ya Azeez ammah dai zaka dawo ko? Kuma kaga ko ruwa baka sha ba fa?”. A karo na biyu yayi murmushi yace. “Eh Jannart idan nasamu lokaci zan dawo muyi hira, yanzu me kikeso inzo maki da shi idan zan dawo?”. Da sauri ta kalli Rayyern sabida jin yadda ya matse hannunta, Sai kuma ta kalli Azze da yayi gyaran murya, Itama murmushin tayi tace. “Bana buk'atar komai Ya Azeez zan dai saurari lokacin da zaka zo”. Jinjina kai yayi yace. “In sha Allahu”. sannan yamaida kallonshi ga Rayyern da har lokacin hannunshi yana cikin na Jannart yana d'an murzawa, Wani irin takaici ne yaji ya cikashi ammah yadaure ya'boye 'bacin ranshi yace “Toh Rayyern ni zan wuce. A kular min da ƙanwata kada sanyin Mascow ya illatamin ita”. Sai a lokacin Rayyern yad'ago yakalleshi fuskarsa d'auke da murmushi keta yace. “Tun yanzu mun d'auka wuni kazo mana kada ka damu in dai ina raye babu abinda zai cutarmin da ita Al'jjanata ce fa ta duniya dole in kula da ita ko My Janna?”. Rai a jagule Azez yace. “Nima haka naso Rayyern saidai jiran da akeyi min ne zai sa intafi yanzu ammah insha Allahu zan dawo wata rana”. “Toh shikenan muna nan muna jiran dawowarka Ya Azeez”. Murmushi Azeez yayi yace. “In sha Allah”. Mik'ewa Rayyern yayi har a lokacin hannunsu suna sark'afe da na juna nan ita Jannart tamik'e, cikin sauri Azeez yawuce gaba suna biye da shi a baya suka rakashi har wajen k'ofa, sukayi bankwana bayan ya d'aukar ma jannart al k'awalin sake dawowa gidan nasu, saida suka sake musabaha da Rayyern sannan yatafi Jannart tana d'aga mashi hannu. Bayan ya tafi suka dawo falon suka zauna nan tabud'e ledojin da yabata riguna ne tagani irin na sanyi masu kyau ciki farin ciki tad'aga tana gani sannan tajuya takalli Rayyern tace. “Naan!”. Bai kulataba sai tura baki da yayi kamar yaro ƙarami ya kwaɓe fuska. “Naan kalli rigunan da Ya Azeez yakawo min masu kyau. Allah yayi mashi al'barka kamar ya sani daman sanyi na damuna a garin nan, kalli wannan rigar!”. Tafad'a a lokacin da take d'aga wata rigar sanyi me kyau Sai a lokacin yad'ago yakalleta fuska yad'an 'bata kad'an yace. “Rigunan ma basu da kyau”. Cike da mamaki tace. “Naan basu da kyau fa kace? Kallesu fa”. Kai ya gyaɗa mata tare da cewa. “Eh basu da kyau”. bai jira jin abinda zata ce ba yamik'e yanufi bedroom d'inshi. Wordrobe d'inshi buɗe bude yad'auko wata leda, kana ya juyo yafito. Inda ya barta ya sameta a tsaye a yadda yabarta rik'e da rigunan. Amsar na hannunta yayi yamaida a cikin ledarsu yawurga a bayan kujera kana yace. “Bana son wannan”. Da idanu tabi kayan da yawurga shima kallonta yake yamik'a mata ledar da yafito da ita, yace. “Amshi wannan kisa”. Amsa tayi cike da mamaki da sanyin jiki tace. “To na wanene wannan ɗin?”. Batare da ya janye idanunshi akanta ba yace. “Duba kigani da wannan da na yayanki wane yafi kyau?”. Batare da ta ce komai ba tabud'e ledar tafito da rigunan sanyi ne masu masifar kyau da taushi kala ukku, pink, brawn nd black irin masu gashin nan, ita kanta sosai taji rigunan sun burgeta. Dagowa tayi takalleshi har lokacin idanunsa suna kanta, hannuwansa hard'e a kirjinsa ya d'an karkata kai gefe yana jira yaji abinda zatace, Sunkuyar da kanta tayi tana kallon k'asa cikin tausasawa da muryarta irin ta shagwa'ba tace. “Duk suna da kyau sosai ka iya zaɓi ammah ina son na Yayana”. Ciza lips d'inshi yayi sannan cikin sanyin muryarsa yace "Na Yayanki kikeso ko na mijinki?”. Ɗago kai tayi takalleshi ganin ya tsareta da idanunshi, hannuwanshi suna hard'e a k'irjinshi. Murmushi tayi batare da ta bashi amsar tambayarshi ba tace. “Nagode sosai Naanu Allah yak'ara bud'i”. Lumshe idanunshi yayi cike da jin dadi sannan ya jinjina mata kai, batare da ya ce komai ba yawuce bedroom d'insa. A bakin gado ya zauna yana mai sakin tattausan murmushi, ya d'auko system dinshi yana fara aiki da aka turo mashi ta email daga campany yanayin aikine cike da farin ciki. Ita kuwa Jannart. Cikin sanyinta tad'auki ledar tawuce bedroom d'inta tana shiga ta'adana kayan cikin wardrobe. Juyowar da zatayi ta hango wayarta da ke saman bedside tana haske da tafara ringing, cikin sanyinta taje tad'auko wayar ganin sunan Aunty Fauziyya ya bayyana a screen d'in wayar yasa tayi murmushi saida tazauna bakin gado sannan tayi picking tare da yin sallama Daga chan 'bangaren aka amsa Gaisawa suka da Aunty Fauziyya. Gyara zama jannart tayi tace. “My Aunty ya aiki?”. "Alhamdulillah Jannart, ya mijin naki?”. Saida takalli k'ofa sannan tace. “Yana nan lafiya lau my Aunty”. “Masha Allah, Jannart ya labarin k'awarki wadda mijinta ke cewa chocolate ya fiye mashi mace”. Yar dariya Jannart tayi kana tace. “Umhum ya fara canzawa Aunty”. Sauke numfashi Fauziyya tayi tare da gyara zama dan tana son bata shawarwarin da takeda yaƙinin zai ƙona ruwan kan duk na mijin da mace kamar Jannart zatayi mishi su. “Uhm toh Jannart ki kai mata saƙona kice mata lallai tabbas ya kamata tafara juya matakinta na 'ya mace tanuna mashi ita macece tana da banbanci sosai da chocolate.....!”. Shawarwari masu zafi da ratsa zuciya Aunty Fauziyya tabata akan yadda mace zata ja hankalin mijinta ta sashi ya banbance tsakanin aya da tsakuwa. Sannan kare mgnar da cewa. “Yanzu ma kikirata kice tadaina raba makwanci da shi ta kiyaye kada taji tsoronsa domin tsoron zai hanata neman matsayinta”. Cikin sanyin murya Jannart ta sauke dogon numfashi kana tace. “Toh ai yana bata tsoro akan yadda yake mata abubuwa my Aunty”. Dariya Aunty Fauziyya tayi tace. “Toh ai rayuwar auren kenan, Jannart kawai dai kar tayarda tabashi kanta har sai ta tabbatar da ya kamu da sonta kafin tamallaka mashi kanta, ta garashi ta yadda sai ya lashe aman da yayi da kansa, tadage tadinga shiga wadda zata ja hankalinsa da tafiya me jan hankali, sannan tadinga kasancewa a kusa da shi a duk lokacin da yake gida ki samata turarukan dana aika miki, kar suraba makwanci dan kwanciya a tare yana k'ara kusanci da juna, tacire tsoronsa a ranta ahaka har shak'uwa zata shiga a tsakaninsu”. Cike da gamsuwa da maganar Auntyntata tace. “Toh Aunty insha Allahu zan yi mata bayani in sha Allah sai ta gigitashi gigicewar da zai gane banbanci tsakanin Macce da Chocolate.”...! Sun dade suna waya da Aunty Fauziyya Sulaiman, ta bata shawarwari masu tarin yawa. Daga bisani dai sukayi sallama. Tana ajiye wayar ta saki wani irin tattausan murmushin mai cike da manufofi, A hankali ta juya ta shiga bathroom, wanka tayi da ruwa mai ɗan karen ɗauki sabida anayin sanyi sosai yau ɗin al'wala tayi kana ta fito bayan ta saka bathrobe mai kauri, Kai tsaye gaban dreesin meeror ta tsaya karamin towel ɗin dake hannunta tasa tana tsane ruwan jikinta, Man kullaccar sirri ta shafa a duk luggun da sako na jikinta, kana ta juya da auri ta bude akwatin kayanta, wasu riga da wondo da mayafi ta zaro ta kimtsa kanta aciki. Wando mai kauri irin na sanyin nan, cib ya matseta, Sai rigar mai ɗan sawo har kan guiwarta tazo mata kana daga sama dai-dai da jikinta daga ƙugunta zuwa ƙasa kuma a buɗe yake. Wasu manyan boturane a jere gaban rigar sai gefe da gefen riga kuma da igiyoyo, gaba ɗaya kalansu nevy blue ne mai masifar kyau da sheƙi, Sauri-sauri ta dawo gaban dreesin meeror hoda ta ɗan shawa fuskarta kana ta shafa siraran lips inta lipstick mai sheƙi. Turare ta fesa. Kama ta tubke gashin kanta. Ɗan mayafin da yakeda fuskar hijabi red color ta ɗauko tasa a kanta tare dayi Rollin nashi fuskarta ta fito 0 sifili a tsakiyar. A can ɗakin Dakta Rayyern mai nasara kuwa. Aikin yakeyi cike da jin dadi da farin cikin da shi kansa baisan na menene ba. Numfashi ya fesar tare da kallon agogon hannunsa. Ganin lokacin salla'n la'asar yayinda yasashi, miƙe tsaye tare da wucewa bathroom nashi. Al'wala yayi kana ya fito. Kai tsaye masallacin su ya wuce. Ita ma Jannart ganin lokacin salla yayinda yasa ta shimfiɗa sallaya ta tada salla. A hankali ya fesar da numfashi bayan ya dawo daga masallacin. Cikin shauƙi ya nufi ƙofar ɗakinta yana mai kallon agogon hannunsa inda yaga ƙarfe huɗu da kwata na yamma. A hankali ya tura ƙofar ɗaki. Tare da sa kansa bakinsa ɗauke da sallama. “Assalamu alaikum Jannaaaa!”. Ya ƙare sallamar da kiran sunanta can ƙasan maƙoshinsa. Ita kuwa Jannart dake ninke sallaya. A hankali ta juyo ta kalleshi. “Masha Allah”. Ya furta ba tare daya shiryawa hakanba, ita kuwa jujjuya kwayar idanunta tayi cikin alamun bacci tace. “Na'am Naan”. Wani sassayan numfashi ya fesar kana a hankali ya fara takowa zuwa tsakiyar ɗakin. Murya a tausashe yace. “Baki amsa min sallamata ba”. Cikin sanyi tace. “Afwan Wa alaikassalam”. Numfashi ya ɗan fesar tare da sunkuyowa kan goshinta ya manna mata kiss, da sauri ta lumshe idanunta. Yatsarshi manuniya yasa ya lakaci tsinin hancinta kana yace. “Baby face ɗinki yayi kyau, kizo muje musha Chocolate ko ki ɗan ga garin”. Idanunta dake cike da lamun bacci ta ɗan buɗe kana a hankali tace. “Naan bacci”. Hannunshi yasa ya kamo nata kana murya can ƙasa yace. “Zo muje kisha Chocolate zakiji duk wata bukatarki da bacci zata tafi, dan shi Chocolate yafi komai daɗi”. Da sauri ta kalleshi. Shi kuwa kai ya jinjina mata tare da jujjuyawa alamun abu yake nema. Ƙafarsa yasa ya jawo takarmanta sau ciki masu tsini. Suma red collor ne. Jawo hannunta yayi sukazo har inda takalman suke. A hankali ya rusuna yayi ƙasa. Jawo takalman yayi gabansa, kana ya ɗago kanshi ya ɗan kalleta, ido ɗaya ya kashe mata tare da cewa. “Saka”. Ya ida mgnar yana ɗago ƙafarta, wanda hakan yasa tayi saurin dafe kafaɗarsa, sabida jin kamar zata faɗin. Shi kuwa juyowa yayi ya ɗan kalli hannunta a hankali ya manna haɓarsa bisa bayan hannunta, ya fara goga sajensa akan fatar hannun nata a hankali, Yayinda ya meda hankalinsa kuma kan sa mata takalmin, Ita kuwa Jannart cikin lumshe ido tasa hannunta ɗaya ta dafa ɗaya kafadar tasa tare da manna babbar yatsarta kan sajenshi a hankali ta fara jujjuya yatsar, Tanayi mishi wani irin gigitaccen yanayi mai kassara tunanin namiji, kasake yayi yanajin yadda take watsa da sajensa. Ita kuwa Jannart batama fahimci ya gama saka mata takalmin ba, Sabida yatsunta da take motsawa kan tattausan sajensa. Shiru yayi baiyi yunkurin hanataba bare ya janye fuskarsa. saima gyara durkusonshi da yayi wanda hakan ya bata damar wasa da sajensa duka gefe biyu. Wasu irin masifeffen abubuwa yakeji suna biyo jijiyoyin jikinsa, a hankali ya ɗago kanshi ya zuba mata idanu. Ita kuwa jin wani irin masifeffen harbawa da zuciyarta ya farayi ne yasata fara dawowa hayyacinta. Da sauri ta kalleshi tare da janye hannayenta. Kana taja da baya tana kallonsa. Cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace. “Ya isheki hane?”. Murya can ƙasa tace. “Me ɗin?”. Cike da zuba mata maraitattun idanunsa yace. “Taɓa sajen in tashi? Ko in zauna zaki ƙara shafa abinki?”. Cikin wata iriyar kuyya ta kauda kanta tana mai lumshe idanunta. Murmushi mai sauti yayi tare da kamo hannunta ya sumbaci bayan hannun kana yace. “Mu tafi ko Janna”. Ba musu ta biyoshi cike da kunya. Shi kuwa tafin hannunsu ya haɗe ƙam. Ya fahimci sajensa yana ɗaya daga cikin abinda take matuƙar so. Suna fita ɗan farfajiyar gidan nasu, ta fara ɗan kame jikinta. Sabida sanyi. Kofar ya jawo ya rufe. Kana ya juyo har lau dai yana riƙe da hannunta. Marfin motar ya buɗe mata, ta shiga kana ya rufe, Sannan ya zagaya ya shiga. Juyowa yayi ya ɗan kalleta lokacin da yake murza key ɗin motar, Baki ta ɗan tura tare da kauda kai. Murmushi yayi tare da jan motar suka fita gidan. Numfashi ya ɗan fesar a dai-dai lokacin da ya daidaita motar bisa titin. A hankali yasa hannunsa bisa cikinta. Da sauri ta sunkuyo ta kalli hannun nasa. Kana ta ɗago kai ta kallesa. Cikin lumshe mata ido yace. “Kamar bakici abinci bako”. Cikin sauri tace. “A'a naci fa”. Kanshi ya jujjuya tare da cewa. “A wannan ɗan cikin ne kinci abinci”. Ya ƙare mgnar yana cusa hannunsa ta tsakanin boturan, yatsarsa yasa cikin hudar cibiyarta, da sauri ta ɗaura hannunta kan nasa hannun. “Hysssshhhhhh”. Sai kuma ta juyo da sauri jin sautin daya saki. Kwatar da kai yayi bisa kujerar motar yana mai tuƙin da hannunsa ɗaya. Cikin sanyi yace. “Wannan ɗan cikin zai iya riƙe mana baby's ɗinmu kuwa”. Gaba ɗaya mgnar suɓuce masa tayi bai kuma san dalilinsa ba. Ita kuwa Jannart cikin rashin fahimtar magungunan nasa ta zaro hannunsa woje. Shi kuwa da sauri ya kamo hannun nata Bisa cikinsa ya ɗaura hannun nata tare da cewa. “Janna kiji fa yunwa nakeji”. Shiru tayi bata ce komaiba, ganin hakane yasa shi, yin ƙasa da hannunsa ta kasan rigarsa ya fara ƙoƙarin sa hannunta ciki. da sauri ta janye hannun nata. A hankali suka fesar da numfashi a tare, lokacin daya manna tafin hannunta kan tattausan gashin dake kwance ƙasan cibiyarsa. Cikin narkekkiyar murya tace. “Ayyah Sorry Naan”. Kanshi ya kuma longoɓarwa tare da fara cusa yatsunta cikin boxes ɗinsa. Da sauri ta janye hannunta tare da rufe idonta. Murmushi yayi tare da ɗan ciza lip inshi na kasa. Dai-dai bakin Mackba Restaurant, yayi parking. “Muje ko?”. Kai ta gyaɗa mishi kana suka fito. Ido ta zubawa farfajiyar wurin da yake da masifar kyau komai na wurin mai kyau ne da tsari, hannuta ya kamo, tare da ɗagashi sama, manna tafin hannunta yayi da sajensa tare da cewa. “Muje ko Janna”. Ya ida mgnar suna nufar cikin wurin. Suna shiga ya wuce vip inda babu mutane sosai. Basu wani jima a wurin a domin abincin da suka sayanma basuci na kirkiba, sabida ita ba yunwar takeji ba, shi kuwa duk jarabarsa da kwaɗayinsa sun tafi kan batun Chocolate ne dan ya kwana biyu bai ciba. Cikin kula tace. “Duk yunwar da kake ji ɗin har ka ƙoshi?”. Kanshi ya jujjuya mata tamkar yaro”. “Toh kuma ka cire hannu?”. Ta kuma cewa tana ƙara turo masa plate ɗin gabansa. Fuska ya kwaɓe mata tare da cewa. “Choculete nakeso Janna bana son komai”. Cikin yamutsa fuska tace. “Baka son komai!?”. Kai ya gyaɗa mata ba tare daya fahimceta ba. “Toh muje ka saya mana kayi taci tunda shi kadai kake so”. Da sauri yace. “Toh”. kana ya miƙe bayan ya biya ne suka fita. Suna shiga motar yace. “Wanne irin kalan choculete kikeso?”. Da sauri tace. “Ni fa bana ci?”. Yana mai ci gaba da tuƙin yace. “Baby daɗi ya wuce, wlh ni duk duniya babu wani abin da nake ci inji daɗi sama da choculete”. Kai ta jinjina tare da cewa. “Haka dai naji kana cewa”. Kai ya jinjina mata dai-dai lokacin kuma suka isa. Metropolis shopping mall, wurine na gani na kuma sauke kwaɗayi domin babu abinda babu na kayan marmarin. Suna shiga kai tsaye gefen kayan zaƙin ya nufa. Ita dai tana biye dashi. Sosai take ganin banbancin ci gaban ƙasarmu da nan ɗin. Komai nasu a bisa tsari yake. Shi kuwa Rayyern babu kalan Chocolate ɗin da bai tsintaba a ciki. Juyowa yayi ya kalleta lokacin da suka shige gefen kayayyakin ƙamshi na jiki mayuka sabulai da turaruka. Cikin alamun gajiya yace. “Janna zo ki ɗauki duk abinda kikeso ni dai na gama nawa”. Kai ta jinjina tare da ɗan matsowa kusa da kusurwar da taga an libga turaraka da sauran kayan bukata. Sabulai da mayuka da turarukan dasu makilin da dai sauransu ta tsinta. Kana tace. “Ya isa haka”. Kai ya gyaɗa mata kana suka fito na, suka nufi wani sashi gefen kayayyakin baccine. Ba tare da yace mata komaiba, yayi ta zaba yana sawa kan keken yana haɗawa da ƙananan kaya. Kusan minti goma, kana suka fito. Bayan ya biya kuɗin an kai mishi kayan cikin mota. Ƙaramar ledan da akasa mishi daskararrun Chocolate inshi ne ya riƙe a hannunsa. Suna fita nan kuma ya miƙa hanya, shiru tayi tana kallon tsarin garin. Sosai taji dadin fitan nasu. Hannunsa ya haɗe yana murzawa a wuyansa. “Wow masha Allah”. Tace lokacin da taga sun kutsa kai cikin. Hermitage Garden, domin wurin yayi masifar tafiya da nitsuwarta, juyowa yayi ya kalleta a fakaice. Murmushi yayi cike da alamun gajiya yace. “Baccin ne?”. Kai ta jujjuya mishi tana mai kallon tsarin wurin. Parking yayi tare da fitowa. Da sauri itama ta fito. Ganin yadda iska ke kaɗawa a take furannin dake samansu suka fara sauƙowa kansu. Lumshe idanunta tayi tare da buɗa hannayenta furannin na zuwa cikin tafin hannunta. Shi kuwa Rayyern bayan motar ya buɗe sunkuyowa ya ɗan yi, Ledan Chocolate dinsa ya ɗauko tare da sallaya ice cream and cake A hankali ya juyo dai-dai lokacin kuma furannin suke ta zubawa kan Jannart da ta saki wani yalwataccen murmushi. Tsaye yayi kamar an dasashi kallonta yake kamar yau ya fara ganinta. Wani irin masifeffen kyau tayi mai tafiya da nitsuwa. Wayarshi ya zaro cikin aljihun rigarsa. Cikin bin umarnin zuciyarsa ya ɗan matsota, Hota yayi mata guda biyu kana ana ukune yaga ta buɗe idonta. Da sauri ya maida wayar cikin aljihun tare da yin gaba yana cewa. “Muje”. Toh kawai tace tare da binsa a baya. Ƙasan wata bishiyar fulawa mai tarin furanni pink collor da yellow ya shinfiɗa dardumar. Kana ya zauna. Gefenshi ta zauna tare da zuba mishi idanu ganin yadda ya baza Chocolate a gabansa. Ta lura gaba ɗaya yawuntsa a tsinke yake wani mai yawan madara da kwakwa ya buɗe tare da kaiwa bakinsa. Lumshe idanunsa yayi tare da sauƙe numfashi. Murmushi tayi mai cike da mamakin ƙaunarsa Chocolate, shi kuwa Rayyern har wani rausaya kansa yakeyi, cikin jin dadi ya buɗe idanunsa. ganin yadda take kallonsa da murmushin ne yasashi miƙa mata Chocolate ɗin yana mai cewa. “Cikiji Janna dahhdeeeehhhhh”. Yadda yaja mgnar ne zai nunama har ransa ya faɗa. Kanta ta jujjuya, dai-dai lokacin kuma. Kiran Dr Sulaiman ya shigo wayarsa dake tsakiyarsu. Cikin tsuke fuska ya amsa wayar tare da karawa a kunne yace. “Dan Allah Sulaiman ka barni inji daɗi na, nasan in ba ɗagawa nayiba bazaka barni inci abina a nitseba”. Dariyar ƙeta Dr Sulaiman yayi tare da cewa. “Wai kai ko yaushema yin sex kakeyi ne, yanzufa magrib ta kusa ka bar yar mutane ta huta”. Da sauri Jannart tayi ƙasa da kanta dan ta ɗan jiyo muryar Dr Sulaiman da abinda yake cewa. Shima Rayyern da sauri ya juyo ya kalleta. Numfashi ya ɗan fesar ganin hankalinta ma baya kansa. Tsaki ya ɗan ja tare da meda wayar kunnesa na ɗaya gefen cikin muryar yarda da kai yace. “Tafi daga nan banza namamajo kai kasan Chocolate ɗina yafimin abinda kake cewa.” Cikin tsokana Dr Sulaiman yace. “Wlh ƙarya kakeyi anya kai kama san me ake nufi da mace kuwa”. Da sauri yace. “Banza da banida matane sai ka gaya min hakan. Inama za'a haɗa Chocolate da wani abu”. “Uhum zakayi bayani ne wlh dan na fahimci har yau a tuzurunka kake, kuma ku riƙaƙƙun tuzurannan in kun rutsa mace sai yadda hali yayi”. Tsaki yayi tare da katse wayar. Ƙasa-ƙasa yake kallon Jannart. Da ita kuwa har ranta yau taji ciwon yadda yake cewa Chocolate ya fi mace. Miƙa mata ya kumayi, cikin sanyi tace. “Ni bana ci”. Kanshi ya jinjina kana yaci gaba da cin abinda. Saida yaci yayi haniƙan kana, yasha ruwa sannan suka tafi gida. Ganin magrib ta ƙarato. Suna dawowa suka shiga da tarkacen da suka saya duka a falo suka zubesu. Sauri-sauri yayi al'wa'a kana ya tafi masallaci. Bai dawo gidaba kuwa saida akayi sallan isha, sannan daga nan ya biya cafke ya ɗan sha coffee kana ya saya musu ɗan abin taɓawa. Misalin ƙarfe tara na dare. Jannart ce tsaye cikin shirin baccinta, wani tattausa kayan baccine a jikinta. Sai ƙamshi take zubawa. Tunani takeyi akan shawarwarin Aunty Fauziyya D Sulaiman da kuma fara nuna masa banbancin mace da Chocolate. Sosai taji ɗan kwarin guiwar zuwa ɗakinsa, cike da yaƙine ta fito tana baza ƙamshi. Tana fitowa falon dai-dai lokacin sukayi....! By *GARKUWAR FULANI* Tana fitowa sukayi kicibis da Rayyern ɗin. lokacin yashigo gidan hannunshi rik'e da ledar da yayi masu shopping wani irin sanyi yaji lokacin daya sa uƙe idanunshi akanta. binta yayi da kallo tun daga sama har k'asa ji yayi gabad'aya jikinsa ya yi sanyi. A jiyar zuciya mai ƙarfi ya sauƙe yana me k'ara watsa idanunshi akanta, tana sanye cikin night gown Milk colour me tsantsi wacce da kad'an tawuce gwiwarta ta bi jikinta gabad'aya ta kafe, shape d'in jikinta ya fito gwanin kyau, maida kallonshi yayi saman kirjinta da caɓɓullenta suke tsaye k'yam ta cikin rigar ana ganin shatinsu ga tudun niples d'inta da ake gani, Ita kuwa Jannart yi tayi kamar bata ganshi ba ta ratsa gaba shi tawuce cikin wata irin tafiya ta jan hankali wadda ita kanta batasan ta iya ta ba, tawuce taje wajen fridge. A nitse tabud'e tad'auko ruwa tare da maida karfin ta rufe, bud'e robar ruwan tayi tare da fara sha. Tuni yayi mutuwar tsaye sabida yanayin shigar Tata ta dimautasa dan gabad'aya ji yake jikinshi yana wani irin tsuma duk wani gashi da yake jikinsa saida yamik'e, dak'yar yajawo k'afafuwanshi yana tafiya kamar wani d'an maye har ya iso tsakiyar falon yatsaya yana cigaba da kallon yadda take shan ruwan kad'an-kad'an tana lumshe ido, lokaci guda ta ajiye robar ruwan da ba wani shan na kirki tayi ba tajuyo, murmushi tasakar masa sannan tatako cikin irin takun da take cike da nitsuwa ta iso wajen da yake tsaye har lokacin hannunshi rik'e da ledoji, daga gefensa tatsaya tare ɗan tura baki cikin muryarta me dad'in sauraro tace. “Naan sannu da dawowa.” Wani irin yarr-yarrr yaji tun daga tsakiyar kansa har cikin tafin k'afafunshi, ahankali yaja dogon numfashi lokacin da tamik'a hannu ta amshi ledojin da suke hannunshi sannan tajuya zata nufi dining, Taku d'aya tayi Rayyern yakai hannu yarik'o mata hannunta, tsayawa tayi cak tajuyo tana kallonshi har lokacin bai samu ya iya ce mata komai ba saidai idanunshi da suke yawo tsakanin fuskarta zuwa kan k'irjinta da sukeson su tsokale masa idanu, kasancewar dab suke da juna hatta numfashin shi tana jin yadda yake sauka, ganin irin kallon da yakeyi mata yasa tad'an rausayar da kai gefe d'aya cikin muryar ta da tafi kama data shagwaɓa tace. “Naan kayan zan kai a dining”. Jin muryarta nata yayi ya ratsa duk wani lungu da sak'o na jikinshi, lumshe idanunshi yayi, ganin still dai baiyi magana ba kuma bai sakar mata hannu ba yasa tasake kiran sunanshi tace. “Naan!”. Dak'yar yabud'e idanunshi da har sun fara canza kala, Cikin tattaro sauran ƙarfisa ya jawota jikinsa yarungumota a k'irjinshi da ɗan ƙarfi, kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya, hannu yasa yatallabo fuskarta tad'ago suna fuskantar juna ganin irin kallon da yakeyi mata yasa talumshe idanunta dan bata iya jurar kallon cikin idanunshi saboda tana jin wani iri acikin gangar jikinta. Shi kuwa Rayyern tsura ma kyakkyawar fuskarta ido yayi yana kallo musamman ma d'an k'aramin bakinta da yasha lipsglow ya yi gwanin kyau, a hankali ya haɗe fuskarsu waje d'aya, d'an goga mata hancinsa a saman nata yayi cikin salo na musamman. K'ara runtse idanunta tayi gam. Ɗan guntun murmushi yayi sannan yamanna bakinshi a saman nata ya goga lips ɗinshi yayi a kan nata a hankali, Wanda hakan yasata jin tsikar jikinta na zubawa, kissing dinta ya fara a tsanake. Ledar hannunta tasaki tare da rik'e ƙugunshi Hakan da tayine kuma yabashi damar yi mata kyakykyawan rungumar da ya samu yacigaba da zira mata harshenshi cikin bakinta yana lasa nata harshen, Da ƙarfi ta ruggumeshi ba tare da saninta ba tadamk'e harshen ƙam tana yi mishi wani irin masifeffen kiss mai tsotse ruwan kai, Wani irin kissing d'in junansu suke kamar wasu mayunwata, lokaci guda yad'aura hannunshi a saman k'irjinta yana shafar breast d'inta tasaman rigar, kasancewar rigar me tsantsi ne yasa sak'onshi yake saurin shigarta ji tayi kamar numfashinta zai d'auke ya bar gangan jikinta, so takeyi tazare bakinta daga cikin nashi ammah yak'i bata damar hakan, hannuwanshi yamaida a saman hannun rigarta kasancewar rigar me hannun vest ne nan yafara yin k'asa da hannun. Jin yana nema yarabata da rigarta yasa ta saurin riƙo hannunsa tare da cewa. “Barmin rigata”. Cike da maraitaccen murya yace. “Naƙi yaushe na baki ita kika, saka cire min abina”. Cikin yar dariya tace. “Kai Naan ai dai nasan Ni ka sayawa, tunda dai na matane ba sawa zakayi ba, kuma baka da wata matar ba kuma ƙanwa mace gareka ba”. Da sauri yace. “Budurwata na sayawa”. Ɗago kai tayi ta zuba mishi ido cikin tura baki. Ta fara matsoshi, Hannunta duka biyu tasa ta tallabe kansa. Kana tayi ɗigirgire ta samu ta iso bakinsa. Shi kuwa Ido ya zuba mata yana son ganin me zatayi. Da ƙarfi yaja dogon numfashi. “Shhhhhyyy”. Lokacin da yaji ta manna bakinta kan nasa, wani irin sahihi kuma amintaccen kiss ta fara yi mishi da zafi-zafi. Da sauri yasa hannunsa ya ruggume ta gam a jikinsa, tare da sake mata akalar rayuwarsa. Gaba daya ya sake sabida yadda take gigitashi. Cikin ƙarfin halin ta zame daga garesa kana tad'an matsa kad'an jikinta yana rawa, Rinannun idanunshi da suke a lumshe yabud'e ji yayi tsayuwar ma tana nema tagagareshi dan haka yazauna a saman 3seater d'in da take gefenshi kanshi yadafe hannu biyu kana ya rumtse idanusa da sauri ya kuma buɗesu tare da zuba mata idon. Har a lokacin jikinta rawa yake da ka ganta ka san itama ta rubta tabkin buƙatuwa, ganin irin kallon da yakeyi mata yasa tafara takawa dak'yar taduk'a ledar da yashigo da ita nufi kitchen tana cewa. “In ka sake cemin na budurwarka ne sai na tsinke lips inka duka biyu, ai in ta ganka haka bazata soka ba”. Wani sassayan numfashi mai tafe da murmushin jin dadi yayi tare da cewa. “Zan ƙara”. Murmushi itama tayi kana ta shige kitchin din. Plate tad'auko tazubo snacks d'in da ke cikin ledar tahad'o da roba d'aya da ice cream tafito kanta sunkuye a k'asa tatako ahankali har lokacin jikinta baidawo dai-dai ba, koda ta iso wajen kujerar da yake sai ganinshi tayi kwance a saman kujerar ya yi rub da ciki, duk'awa tayi ta ajiye plate da ice cream d'in cikin d'an rawar murya kamar zatayi kuka tace. “Naan ga shi kaci”. bata jira yayi magana ba tamik'e zata bar wajen. Mirginowa yayi daga rub da cikin da yake ya juyo yakwanta a saman bayanshi ya zama rigingine, ganin zata bar wajen yasa ya miƙa hannunsa da sauri yajawota tafad'o saman k'irjinshi. Cike da rikicewa ta saki ƙara tare da d'ago kanta a tsorace takalleshi cikin marairaicewa hawaye suka cika mata idanu tace. “Naan!”. Bai amsa kiran da tayi mashi ba, ya dai fahimci kalar sha'awarsu iri ɗaya ne, itama in taji yanayin buƙata kuka zatayi, kamar yadda shima in yaji abin kuka ke kwance masa hakan yasa baiji kukata ba. Saima gyara mata kwanciya da yayi jikinshi ganin yadda jikinta yake rawa yasa yafara shafa mata bayan ta a hankali yana ɗan bubbuga bayanta kaɗan, A hankali yakai bakinshi saitin kunnenta cikin wata irin daburtacciyar murya mafi rauni yace. “Sorry My Janna kar kidamu kwantar da hankalinki ba abinda zanyi maki kinji? Ki bar Naan ɗinki yaji ɗumi da ƙamshinki”. Jin abinda yace yasa tad'an ji nutsuwa ta saukar mata a hankali tad'aga mashi kai alamun toh sannan tagyara kwanciyarta a k'irjinshi, fuskarsa tana a saitin kanta yana shak'ar k'amshin gashinta inda gefe guda kuma yana shafa mata baya kamar wata yar baby, sun dad'e a haka tun Jannart na motsi har bacci yad'auketa jin tana sauke numfashi yasa yagane tayi bacci shi kuwa ruggumar da yayi mata ya sashi samun ɗan sassauci. Hakan yasa yarungumeta sosai sannan shima yalumshe idonshi ahaka bacci yad'auke shi.. 5: 00 am K'arar alarm ne yatashesu kusan atare suka farka. Jannart lamo tayi a jikinsa takasa tashi. Shi kuwa a hankali ya ɗan shafa mazaunanta tare da rad'a mata. “Hyyyyyshhhhh My Janna tashi muyi sallah kar mu makara ko!”. Jin abinda yace yasa tatashi cikin sauri tanufi d'akinta batare da ta bari sun had'a ido ba. Sabida wannan shine karo na forko kenan da suka kwana manne da juna har haka wanda a kansama ta kwana. Murmushi Rayyern yayi tare da binta da ido har tashige. Sannan yamik'e shima yanufi d'akinshi yana jin wani irin farin ciki a cikin ransa wanda yarasa na menene... Da safe wanka sukayi suka shirya kasancewar Weekend ne Rayyern bazai shiga school ba yashirya cikin kayansa na shan isa wando 3 quater da rigar polo kayan sun amsheshi sosai. Cike da kamala yafito falo yana baza k'amshi, d'akin Jannart yakalla sannan yazauna saman kujera yad'auko remote yakunna kallo, time to time ya juya yakalli k'ofar d'akinta.. Ita kuwa Jannart koda tayi wanka shiryawa tayi cikin riga da skirt na english wears ɗaya daga cikin waɗanda ya saya mata, sun kuwa kar'beta sosai dan rigar sosai tabi jikinta, gyara gashinta tayi tanad'eshi kamar donut tabi jikinta da turarukanta da Aunty Fauziyya ta aiko mata wanda ta saya mata wurin AYSHA ALIYU GARKUWA kulaccar sirri mai masifar ƙamshi, da dad'in shaƙa, kallon kanta tayi ta cikin mirror koda ba wata kwalliya tayi sosai ba ammah ta yi kyau, wayarta tad'auko kana tafito falo, Tana bud'e k'ofa idanunsu suka sark'afe da na juna itace tayi saurin janye nata sannan tatako cikin tafiyarta mai tausaya gabad'aya jikinta na motsawa ta iso inda yake nesa dashi kaɗan tatsaya batare da ta kalleshi ba tad'an turo baki kad'an cikin shagwa'ba'biyar muryarta tace. “Naan ina kwana?”. "Lafiya”. yace can k'asan mak'oshinshi yana me cigaba da kallonta. Jin ya amsa yasa tawuce tanufi kitchen, coffee tahad'a masu tad'auko snacks d'in da yadawo masu da shi jiya cake d'in ta d'auka tasa a plate tad'auko tray tad'aura cups d'in da plate d'in ta d'auka ahankali tafito, inda yake zaune tazo ta ajiye masu a k'asa itama tazauna tana facing nashi, d'auko cup d'in coffee tayi tamik'a mashi cikin yanayin kulawa tace. “Naan gashi kasha”. Juyowa yayi yakalleta ganin cup d'in tamik'o saitinshi kanta kuma yana kallon k'asa yasa ya amsa tare da cewa. “Thanks”. Kana yafara sha, itama d'aukar nata tayi tana sha.. Cake d'aya ta d'auka kana tamik'o mashi, amasa yayi kana ya kai baki ya fara ci yana ɗan kallonta, itako koda sau d'aya bata d'ago takalleshi ba saidai ta gefen ido take kallonshi koda yacinye cake d'in wani tad'auko tabashi, girgiza kai yayi yace “Barshi haka ya isheni”. Batare da ta ce komai ba tamaida ta ajiye, ba wanda yasake magana har suka gama. Tatattare kayan tayi takai kitchen tawanke abin wankewa. koda ta fito dakinshi tawuce tagyara mashi tas tare da sassake mishi labulaye da sa mishi turare. Tana fitowa hanyar d'akinta tanufa sai jin muryarshi tayi ya kirata. Ahankali ta amsa sannan tajuyo tadawo inda yake tana zuwa tace. “Gani Naan”. Hannunta yarik'o yazaunar da ita gefenshi tare da cewa. “Ina zakije zauna muyi kallo mana”. Gyara zamanta tayi ganin sun zauna gab da juna yasa tad'an matsa kad'an tace. “Toh” Chanza masu channel yayi yamaida Zee world inda ake haska Film ɗin This is fate nasu Karam Malotra, Ido ta zubawa Karam ɗin, cikin kare masa kallo kana ta juyo ta kuma kalli Rayyern ɗin. Girarsa ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa. “Ya dai?”. Ido ta ɗan jujjuya tare da cewa. “Kuna kama sosai”. Kai kawai ya ɗan jinjina domin ansha faɗa masa hakan. Shine yasa yake ɗan kallon shirin time to time. Tabbas kuwa shima yana ganin kamarsu. Ita kuwa Jannart kai ta ɗan sunkuyar ganin yadda jaruman sukeyi a kan gado. Sai kuma ta ɗan juyo ta kalleshi, shima ɗin ita yake kallo, da sauri tace. “Ya da kallo haka ka kalli abinda ka saka mana”. Wata yar nakashesshiyar dariya mai sauti yayi gane ramawa tayi dan ya taɓa gaya mata. Cikin dariyar ya jawota jikinsa tare da cewa. “Ta yaya zan kalli Haram bayan kuma ga halal ɗina a kusa nata ƙamshi”. Ya kare mgnar yana daura hannunsa kan Caɓɓullenta, ita kuwa Jannart cinyoyinshi take ɗan mammatsewa. Kana sukaci gaba da kallo a haka batare da kowa ya k'ara magana ba koda ta lura shi ba kallon yake ba ya fi maida hankali ga abubuwan da yakeyi mata ne, yasa ta narke masa jikinsa a hankali ya cusa hannunshi cikin rigarta ta ƙasa maiyin sama dasu a hankali har ya iso kan Caɓɓullenta, wani irin lalaumarsu yakeyi tamkar mai shafa ciwo hakan ne yasata sakin sassayan numfashi tare da mirgina kanta gefen dama da hagu, kana cikin sanyi tayi sama da hannunta ɗaya, ɗaya hannun kuma tattare ƙafar 3 qtr dake jikinsa ta farayi tana, yin sama dashi har saida farar cinyarsa mai yalwataccen gargasa ya bayyana, a hankali yake ɗan shafa cinyar tasa tana ɗan wasa da gargasar. Har sun dauki lokaci mai tsawo a haka har sallar azahar. Da sauri yace. “Ashhhh”. Jin yadda taja gashin jikinsa. Itama tsalle ta kumayi jin yadda ya murza niples ɗinta. Miƙewa tayi ta matsa gefensa tana mai rufe idanunta. Shi kuwa Rayyern hannu yasa ya damƙi D ɗinsa tare mik'ewa yanufi d'akinshi da kallo tabishi har yashige. Tana nan zaune yafito hannunshi rik'e da key d'in mota da alama alwallah yayi sai da yazo inda take sannan yace. “Zan tafi masallaci idan nayi sallah zan taho mana da lunch”. Kallonshi tayi tare da gyaɗa kai kana tace. “Toh Allah yakiyaye hanya sai ka dawo”. Wani irin sassayan daɗi yakeji duk sanda tayi mishi addu'a shiyasa cikin sakin murmushi yace. “Amin ya Allah”. sannan yawuce Yana fita itama tatashi tashiga dakinta tayi al'wallah tai sallah.. Koda yadawo a falo yatarar da ita tana ganin ya shigo tamik'e taje tayi mashi sannu da zuwa ta amshi ledojin da yashigo da su tanufi kitchen, Shi kuwa zama yayi bisa kujerar tare da gyara riƙon da yayiwa wayarsa yana jin muryar Abbansa yana maici gaba dayi mishi bayani. “Alhamdulillah yau dai an saka ranar auren Ramadan, sai dai yayi gab da azumi, domin ana watse bikin auren da kwana bakwai za'a ɗauki azumi”. Cikin ɗan dafe kai yace. “Kai yanzu saura wata ɗaya kenan bikin, gashi ni kuma wata biyu ya rage mana a Mascow fa Abba ya za'ayi kenan?”. Da sauri Abba yace. “Yako za'ayi kuma zakuzo mana ayi biki da kai in yaso ka koma ka ƙarisa karatunka, sannan ma ai bai kai wata ɗaya ya rage ba auren”. Shima baya fata ko burin ace ayi auren Ramadan baya wurin tunda ba mutuwa yayi ba babu yadda za'ayi yana raye dai a duniya ayi auren Ramadan baya wurin. Hakan yasa ya ɗan sauƙe numfashi tare da cewa. “Toh Abba na yadda kace haka za'ayi, in sha Allah zamu zo, hardasu Dr Sulaiman ma”. Murmushin jin dadi Abba yayi tare da cewa. “Toh ka dai riƙe lissafi yayan ango mai rawan kai yau saura kwana ashirin da biyu ne bikin sati Uku kenan nan gaba”. Yar dariya yayi tare da cewa. “Abba an gaya mishi kuwa”. Cikin dariya yace. “Aifa saida safe in gaya mishi saboda kada farin ciki ya hanasa bacci”. Murmushi mai sauti Rayyern yayi tare da cewa. “Ina Mamy na?”. Jannart kuwa a kitchin plate d'aya tazubo masu abincin kana tasa 2 spoon. Sannan ta fito falon. A gabansa ajiye tare da cewa. “Ga abincin”. Ganin 2 spoons a ciki yasa yagane shi da ita tahad'o masu kai ya jinjina tare da kamo hannunta ya ajiyeta gefensa. “Gata can tana waya da Riyyam-nsra tun dazu. Ina ɗiyata Jannart”. Abba ya bashi amsar tambayar da yayi mishin tare da tambayarta Jannart kuma. Juyowa yayi ya ɗan kalleta tare da cewa. “Tana lfy Abba na”. “Toh ka gaida min ita”. Abba ya kuma faɗa. Da sauri yace. “Toh”. Kana daga nan sukayi sallama. Spoon ɗin Ya d'auka ya miƙa mata kana ya ɗauki ɗayan suka fara ci. yana lura da ita ba wani sakin jiki tayi tana ci ba, bai wani ci sosai ba ya ajiye spoon d'in, itama kanta tsakura tayi kana tad'auko takai plate d'in a kitchen. Tadawo tasameshi a falo yana aiki a system d'inshi, daga gefenshi tazauna tana kallon system d'in koda ba wani fahimtar abinda yake takeyi ba. So take tace mishi ya kira mata Abbanta, to kuma ganin yana aikine yasa batayi mishi mgnar ba. Sai gab da magrib yatashi yayi alwallah yatafi masallaci itama tashige d'akinta bayan ta yi mashi Allah yakiyaye. Koda yadawo wajen k'arfe taran dare tana d'aki dan hakasa yana ajiye ledar hannunshi yawuce d'akinshi. Tsaye take a tsakiyar d'akin bayan ta gama shirinta cikin rigar baccinta doguwa har k'asa mai kyau da taushi yellow da ratsin rea colour rigar ta mata kyau sosai k'amshi kawai take ta ko'ina sai kaiwa da kawowa take a tsakiyar d'akin tana tunanin ta yadda zata fita takai kanta d'akinshi da sunan kwana, bata ankara ba har k'arfe goma tayi daga k'arshe dai tasadak'as tafito falo, baya nan k'ofar dakinshi takalla tasamu waje tazauna a saman kujera tazuba ma k'ofar d'akinshi ido tana ganin kamar zai fito ammah shuru kusan minti sha biyar. Abinda bata saniba shima yana can d'akinshi, tuni ya yarage hasken d'akin dan tafiya ɗakinta to yad'auki wayarshi ne sai yaga saƙonni da yawa hakane tasa yahau email yana duba sak'onni sauri-sauri dan so yake ya tafi ɗakinta... Jin shuru yasa tamik'e tajuya zata koma d'akinta sai kuma taji ba zata iya ba tana so tad'auki shawarar da Aunty Fauziyya tabata dan haka tawuce tanufi d'akinshi. Ahankali tatura k'ofar tashiga a saman gado tahangoshi kwance waya a hannunshi, d'ago kanshi yayi yakalleta ta cikin d'an hasken da ke akwai a d'akin... Cikin tsananin jin daɗin da tarin farin cikin ganinta ya zuba mata ido yana maiji kamar yayi ta tsalle da ihun jin daɗi. Tsayawa tayi bakin k'ofar tana me cinno baki cikin shagwa'ba tace. “Nidai yau sanyi nakeji kamar zai kasheni kazo ka hura mana wutan nan ko zan deba jin sanyin. Idanu yazuba mata cike da mamaki duk da yasan yaudin ana tsula sanyi kam. To amman bata taɓa nuna mishi hakanba, to ko dai shawarar Azez take bi ne ya tuna a ransa hankali yace. “Sanyi kuma yau?”. "Uhm har na fara bacci nadinga jin sanyin yana shiga jikina tako ina kamar ana manna min ƙanƙara fa Naan”. Ganin yadda take turo d'an k'aramin bakinta yasa yayi murmushi yace. “Toh ba matsala kizo kikwanta nan in sammiki blanket na”. Ta ɗan tura baki tare da girgiza kai. Cikin maida hankalinsa gareta yace. “Allah kuwa zakiji nan babu sanyi kamar ɗakinki zo kwanta kiji kinji ko”. Jin abinda yacene yasa ta tazo tahau saman gadon takwanta nesa da shi kad'an tare da jawo blanket tarufe jikinta.. Cigaba yayi da dannar wayarsa na tsawon wani lokaci sannan ya ajiye wayar jin yadda tayi shuru yasa yayi tunanin ta yi bacci ne, matsowa yayi kusa da ita yakwanta suna fuskantar juna. kana ya tsurawa fuskarta ido yana kallon yadda take bacci hankali kwance ya sani yana azabtuwa da masifeffiyar sha'awarta to amman yana rasa ta ina kuma ta yaya zai mu'amalanceta yafi son ta kasance mai farin ciki da ziyartarsa gareta, ahaka shima bacci yad'auke shi... Washe gari koda suka tashi da asuba d'akinta takoma a chan tayi sallah sannan tahaye saman gado tak'udundune saboda sanyin da akeyi sosai. A chan Ethiopia kuwa Didi kakarsu Riyyam ne batada lafiya. Hankalinsu yayi matuƙar tashi ganin halin ciwon da Didi take ciki wanda ana mgnin amman sai gaba ciwon keyi duk da kasancewar inƙantaccen asibitin da k'asar Ethiopia keji dashi suka je. Kwana ɗaya tayi a wayewar garin wuni na biyu ne kuma Allah yayi mata cikawa. Sosai suka shiga ƙuncin rashin tsohuwar bama kamar Mammy da tafi kowa shiga damuwa hatta abinci bata iya ci... Kiran Ramadan Riyyam-nsra yayi a waya bayan sun gaisa Ramadan yace. “Riyyam ya naji muryarka haka me yake faruwa?”. Cike da damuwa yake sanar da shi mutuwar Kakarshi Didi da tashin hankalin da mahaifiyarsu tashiga, shi kanshi Ramadan hankalinsa ya tashi sosai lokacin da Riyyam yasanar da shi mutuwar kakarsu. Cikin kulawa yayi mashi gaisuwa tare da bashi hak'uri sannan yace. “Ka kular mana da Mamy Riyyam-nsra ka gaisheta sai anjima in ta ɗan nitsu zan kira ka hadamu inyi mata ta'aziyya”. Bayan sun gama wayar ne Ramadan ya. Kiran Rayyern dan yasanar masa mutuwar kakarsu Riyyam, a lokacin asuba ce a chan mascow Rayyern yana masallaci sallar asuba wani irin sanyi da ake me shiga jiki ana idar da sallar yadawo gida duk da rigar sanyin da yasa a jikinshi ammah hakan baisa yadaina jin sanyin ba dan sosai yake shigarshi. Yana shigowa gidan tsintar kansa yayi da wucewa d'akinta ahankali yabud'e k'ofa yashiga. Kwance ya hangota bisa gado ta k'udundune a cikin bargo alamun sanyin na damunta. Takawa yayi ya isa bakin gadon cire jallabiyar da take jikinshi yayi yarage daga shi sai boxer, ahankali yahau saman gadon yakwanta yashige cikin blanket d'in yajawota a jikinshi yarungume.. Jinta a jikin mutum yasa tafarka daga baccin da bata dad'e da farawa ba cikin ɗan yanayin tsoro tad'ago takalleshi idanunta cike da bacci taware idanunta akanshi. Kwantar mata da kanta yayi a k'irjinshi yana shafa bayanta cikin kwantar da murya yace. “Ji yadda jikinki yake wank rawa, ni fa badodo bane Janna nifa mijinki ne kuma ni ba cinki zanyi ba kikwantar da hankalinki ba abinda zanyi maki, meyasa kike jin tsoro na?”. Cikin yanayin tsoron cike da shagwa'ba irin ta wanda aka tada a bacci tace. “Ni sanyi nake ji ka gyara min rufar”. K'ara jawo blanket d'in yayi yarufesu sosai sannan yace. “Toh tsaya kigani inyi maki maganin sanyi kina so ko?”. Ɗaga mashi kai tayi alamun “Eh”. Murmushi yayi tare da fara 'balle ma'bullin gaban doguwar rigar da ke jikinta. Da saurin ta rik'e mashi hannu tana mai cewa. “A'a Naan kadaina sanyifa”. Ɗan turo baki yayi yace. “Kitsaya ki gani mana maganin sanyin fa zanyi maki.” Batare da ta saki hannunshi ba tace. “Tayaya zakayi min maganin sanyin kuna kana cire min riga? Ni dai a'a”. Lumshe idanunshi yayi kana yabud'e a hankali yace. “Da d'umin jikina zan magance miki sanyun kinga nima babu riga a jikina idan muka samu body contact cike da aminci zaki daina jin sanyi”. Cikin dubara yajanye mata hannu daga rik'on da tayi mashi, kasa yi mishi gardama tayi sai kawai tamaida kanta takwantar a kirjinshi gabanta yana fad'uwa runtse idanunta tayi gam lokacin da yazare mata rigar daga jikinta yarage daga ita sai pant, Su dukansu wani irin yarrr-yarrr suka ji a jikinsu lokaci guda suka sauke numfashi a tare, k'ara shigewa jikinshi tayi kamar zata shige k'irjinshi ganin babu sutura a jikinta wani irin yanayi tajita a ciki irin wanda bata ta'ba tsintar kanta a cikinsa ba Shi kanshi Rayyern wannan ne karo na farko a rayuwarsa da yata'ba jinshi a cikin wannan yanayin gashi ga mace manne da juna babu kaya a jikinsa. Cikin rawan jiki ya ɗaura hannunshi a saman hips d'inta yad'an shafa, Cikin sauri tak'ara tura kanta a k'irjinshi. Hannunshi d'aya yakai zai shafo k'irjinta, Da sauri ta rik'e hannun ganin haka yasa yaja dogon numfashi. Murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Uhummmm”. Ya ƙarasa jan sautin a raunace. Tare da kai hannunsa kan ƙirjin nata, Caɓɓullenta yayi wani irin amintaccen kamun daya sata yin zillo tare da ɗago ƙirjinta sama, kana tasa hannunta ta saƙalo wuyansa. “Hussshhhh”. Ya kuma sakin wani sautin daya sa tsikar jikinta miƙewa baki ɗaya. Cusa kansa yayi a tsakiyar ƙirjinta, kawai sai ya fara sakin numfarfashi masu karfi yana jujjuya kanshi, tuni hannunsa kuwa yake yawo dashi a dukkan sasan jikinta gaba ɗaya. Wani irin tsuma jikinsa yakeyi yana karkarwa tamkar mazari bai taɓa cin karo da kayan surar ya mace haka ra'anul ain. Da sauri ya yunkuro ya medata ƙasa kana ta ronƙofo kanta. Hannunsa ya manna kan cikinta, a hankali ya farayin sama da tafin hannunsa. Wani irin dogon miƙa Jannart tayi sabida jin yadda yakeyi mata tafiyar tsutsa. Sawunta ta fara murzawa bisa katifar tana fesar da raunataccen numfashin. Shi kuwa Rayyern cikin yanayin tsananin buƙatuwa ya manna tafin hannunsa kan Caɓɓullenta ya rumtse iya abinda hannunsa zai iya riƙe wa. “Hysshhhhh”. Ya saki wani narkekken sauti. Yatsunshi biyu ya haɗa ma nuniya da babbar yatsarshi ya murza niples ɗinta. Wani zillo ta kumayi tare da ɗaura hannunta kanshi kana ta cusa yatsunta cikin sumar kansa. Kar-kar haka yaji jikinta narawa da kyarwa. Da sauri ya manne lips inshi kan Caɓɓullenta agigice ya fara yi mata wani irin tsotsa mai tada hankali. Tuni gaɓɓan jikinta suka fara amsar saƙƙonnisa babu ƙaƙƙautawa. Duk wata hudar gashi dake jikinta ta buɗu tsikar jikinta miƙe ta tsaya. Wani irin abu yakeyi mata da harshensa cikin bakinta, shi ba kiss bai kuma sakar mata harshensa ba. Tsinin harcen nasa ya manna ƙasan nata. A hankali yake naɗo harshenta sai ya ɗan jawoshi ya wareshi. Ya saki sautin Dot sai kuma yayi kamar zai zare tongue ɗinsa. Da sauri ta ɗago kanta tare dasa hannu ta riƙo kansa, jin haka yasa ya zira mata harshenshi, da sauri ta cafeshi. Tare dayi mishi wani irin amintaccen kamu a hankali takeyi mishi abinda ita kanta bata taɓa sanin ta iyasaba. Zuwa yanzu Naan ya fara gigicewa, gaba ɗaya ya ɗimauce. Hannunsa yasa kan ƙugunsa boxer insa ya fara murzawa yana ƙasa dashi. Da sauri ya zare shi sabida wani irin masifeffen harbawa da D dinsa takeyi kamar zata faso boxer in ta fito, wani irin firgitacen numfashi taja tare da yunkurowa zata zame. Da sauri yayi mata rumfa ɗa ƙirjinsa, ɗan sakar mata nauyinsa yayi tare dasa bakinsa kan Caɓɓullenta ta kana hannunsa ɗaya kuma ya fara murza pant ɗinta ƙasa. Kar-kar haka take karkarwa, wani irin zufan tsorone ya karyo mata duk da azabebben sanyin da akeyi. Murya a hargitse cike da tsoro take jujjuya kai tare da fuzgo mgn da numfashin ta dake fuffizgewa. Tace. “N...! Na...!! Naaaaaan!!!!”. Ta kirashi da karfi tare da fara dukan ƙirjinsa, hannunta ya jawo da ƙarfi ya ɗaura kan D ɗinsa da take bashi tsoro shi kansa. Matse hannun nata yayi tare da sakin wani irin masifeffen kuka mai tada hankali. Gaba ɗaya ya fita hayyacinsa. Ita kuwa Jannart wani irin tsalle ta daka tare da sakin hargitsestsen ihu ta kurma mishi. “Wayyyyyyihhhh Naannn ka bari, innalillahi wa innailaihi Naaaann Naaan ka cire min abin an a cikin hannuna Naan macijine fa”. Cikin tsananin ruɗanin da fitinenneyar sha'awarta yasata ciki. Ya jawota jikinsa da ƙarfi. Ruggume ta yayi gam a jikinsa, Kana ya tura hannunsa ƙasanta ya ɗan shafo, Wani irin masiyacin karkarwa mai cike da azabebben tsoro ta farayi. Tuni numfashin ta ya fara ɗauƙewa. Shi kuwa Rayyern wani irin gigitaccen numfashin ya sake lokacin da yaji hannunshi a duniyar da bai taɓa shigaba kana ya jita cike kuma a jiƙe da damshi mai masifar tada hankali alamun tana wadace da ni'imantaccen yanayi. Tureta yayi ya kwantar. Kana ya taho zai kwanta kanta. Da sauri ta mirgina gefe, cike da tashin hankali ta koma ƙarshen gadon tare da fara sakin wani irin masifeffen numfashi murya a hargitse yana cijewa alamun tana gab da sumewa a cikin ko wanne lokacin murya na fita a fizge tace. “Naan na tuba kayi haƙuri dan Allah da Manzonsa ka tausaya min dan isar Allah da Manzonsa ka barni Naanu numfashin na zan mutufa wayyoooooooo Abba na zan mutuuuuuh”. Wani irin abune ya rufesa daga tsakiyar kansa har kan tafi ƙafarsa. Jin yadda numfashin ta yakeyi ne. Yasashi fizgota ta faɗa jikinsa. Wani irin wahaltaccen kukane ya kubce masa da masifan karfi. Matseta yakeyi a cikin ƙirjinsa tamkar zai maida ita cikin jikinsa. Kanta yake shafa cikin rawan jiki. Kuka yakeyi tamkar wanda ke fama da matsanancin ciwo. Ya kasa ce mata komai. Ita kuwa jin yadda yake shafa kanta da bayanta kuma ba tare da yaci gaba da mata wani abun bane yasa ta fara sassauta kukan da takeyi tare da lafewa a jikinta, Tana mai jin sautin nasa kukan da yaƙi tsaya mishi koda na second ɗaya ne cikin rawan jiki ya kwanta tare da jawota jikinsa blanket ɗin yaja ya rufesu yana mai kuka a fili. Tare da gyara mata kwanciyarta a jikinshi, sosai kasancewarsu manne da juna yayi masu dad'i, dan gabad'aya Jannart kam ta daina kuka da rawan sanyin taji duk sanyin dake ratsata babu ta daina jinshi sai wani d'umi me dad'i sai kuma sautin kukanshi dayake ratsa mata kunnuwa. A haka bacci tsoro yayi awon gaba da. Shi kuwa Naan cikin kukan yayi wani wahaltaccen bacci. Sosai sukayi bacci suna manne da juna baccin da zasu iya cewa basu ta'ba yin mai dad'i da kuma fargaba irinsa ba, wajen k'arfe tara k'arar wayarshi ce ta tashesu daga baccin da suke.. Dakyar yabud'e idanunshi da sukayi jazir kana suka kumbura sabida kukan da yasha kafin yayi baccin. Wayarsa da ke ringging bisa bedside d'in Jannart har zai kashe wayar, ganin sunan Ramadan ne da yabayyana yasa yafasa kashewar yayi picking cikin muryar bacci da disashewar kuka ne muryar can ƙasa yace. “Ramadan ya dai?”. Cikin sanyi Ramadan yace. “Hamma Rayyern lafiya kuwa naji muryarka haka?”. Cikin sanyin murya yace. “Ba komai Ramadan bacci nakeyi yanzu na tashi Lafiya dai ko”. Cikin sauƙe numfashi Ramadan yaci gaba da cewa. “lfy lau Hamma Rayyern sorry na tasheka daga baccinka”. "Umhum ina jinka me ke faruwa ? " Ya faɗa yana dane ajiyan zuciyan da ke taso masa irin na wanda yasha kuka ya ƙoshi. "Hamma Rayyern daman kira nayi infad'a maka Didi kakarsu Riyyam ne ta rasu d'azu yakirani yake sanar min, sun shiga damuwa sosai musamman mummynsu ma”. Jin maganar da Ramadan yayi yasa yabud'e idanunshi sosai cikin sanyi yace. “Innalullahi wa innailaihi raji'un ta rasu?”. Yayi mgnar cikin tarin al'hini. “Eh Hamma Rayyern ta rasu”. Jannart da ke kwance a k'irjinsa cike da kunya da tausayin yadda taji muryasa a disashe da kuma tuno sautin kukansa. Ya hanata buɗe ido, duk ta farka duk maganar da sukeyi tana jinsu sosai itama taji mutuwar tsohuwar koda bata santaba. Jim Rayyern yayi batare da ya ce komai ba cike da jin tausayin su Riyyam da mammynsu da yaji ance ta shiga damuwa sosai duk sai yaji shima ya damun akan rashin tsohuwar da akayi koda ba wani saninta yayi ba sosai kasancewar Riyyam ba cika labarinta yayi ba amman haka nan yaji rasuwar ta bugesa, Cikin sanyin jiki yace. “Allah yajik'anta da rahama zan kirasu in masu gaisuwa”. Ameen Ramadan yace. Kana sukayi sallama yace agaishe mashi da Aunty Jannart... Suna gama wayar Rayyern ya kiran wayar Riyyam-nsra. Suka gaisa kana yayi mashi gaisuwa, tare da yi mishi nasiha akan ya karfa zuciyarsa ta hakane zai karfafawa Mammyn zuciya, sosai yaji tausayin Riyyam lokacin da yaji muryarsa dan ta yi sanyi sosai saboda ba kad'an mutuwar kakar tasu tashigeshi ba dan ya san sunyi rashin Kaka. Cikin sanyi Riyyam-nsra yace. “Hamma Rayyern ga Mammyn”. “Assalamu alaikum Mammy”. Cikin murya dake dusashe kamar tasa tace. “Wa alaikassalam Na'am mauɗona, yau na rasa Didina shike nan na kaɗe babu uwa ba uba babu Abbeeh ba mauɗon Abbeeh a kusa dani”. Ta kare mgnar hawaye na kwaranya. Wanda shima hakan yasa hawaye kwaranyo mishi. Cikin rauni yace. “Kiyi hakuri Mammy Allah ya jikansu da rahama yasa ta huta mu kuma Allah ya bamu haƙurin rashinsu ya bamu guzurin tarar dasu. Please Mammy kiyi haƙuri ki dena kuka kinji? Mammy na bana son jin kukanki”. Ya ida mgnar cike da rauni. Daga nan yadinga kwantar mata da hankali yana bata hak'uri akan rashin da akayi da karfafa mata zuciya. Godiya Mammy tayi mashi tare dasa mishi al'barka tare da cewa. “Ka gaishe min da Jannart.” Cikin sanyi ya ɗan shafa bayanta tare da cewa. “To Mammy zataji”. Daga nan sukayi sallama, Ajiye wayar yayi. Kana ya yunƙura a hankali yazare jannart daga jikinshi yakwantar da ita saman gado tare da gyara mata rufar jikinta dan kar taji sanyi duk a tunaninshi bacci take a yadda yaga tayi lamo kamar me bacci... Boxer ɗinsa da rigarsa yad'auko yasaka yad'auki wayarsa kana mike tsaye, Juyowa yayi yakalli fuskarta sannan yawuce yafita daga d'akin Yana fita tajawo blanket d'in tarufe fuskarta cike da jin kunyar yanayin da suka kasance a 'yan awannin nan suna manne da juna ba kaya a jikinsu, saidai hakan ba k'aramin dad'i yasa taji ba koda ta kasa gane dalilin jin dad'in hakan sai kuma tausayinsa daya cika mata zuciya... Washe gari ranar monday tun da safe yashirya yatafi asibiti sai wajen azahar suka fito sukayi sallah aka ci abinci aka koma da la'asar aka sake fitowa bayan sunyi sallah, Rayyern chan gefe d'aya yasamu yazauna yana kallon wasu furanni masu kyau yana kad'a k'afa yana murmushi kallo d'aya zakayi mashi kagane ba wai akan furannin yake murmushi ba akan dai wani abu nadaban da yake tunani yake murmushin nashi.. “Naan macijine fa”. Ya faɗa a fili tare da saki murmushin mai sauti. Tasowa Dr Suleiman yayi daga inda yake zaune yadawo kusa da shi yana dariya yace. “Ya dai me chocolate yau ma chocolate d'in kake tunawa kawuni kana murmushi kai ɗaya?”. Juyowa Rayyern yayi yakalleshi cikin d'an harareshi cikin wasa yace. “Munafuki magulmaci menene naka a ciki tsakanina da Chocolate dina?”. Dariya Dr Suleiman yayi yace. “Kaine dai zaka fito da ainahin asalin gulmar da ke cinka a cikin cikinka kaga tashi mutafi marece ya yi”. Batare da ya ce mashi komai ba yamik'e yayi sukayi sallama da sauran likitocin sannan yashiga motarsa yakama hanyar gida... Azeez ne zaune bisa kujera, Yayinda wayarshi ke manne a kunnesa yakira Barrister Kabir bayan sun gaisa ne. ya tambayeshi mutanen gidansu, Barrister Kabir yace. “Kowa yana nan lafiya lau, ina fatan kaima kana lafiya?”. "Lafiya lau nake Abbah, Saidai”. Sai kuma yayi shuru bai ida fad'ar abinda yai niyyar fad'a ma Abban ba. Barrister Kabir da yayi shuru yana saurarenshi ne jin ya yi shuru yasa yace. “Ina saurarenka Abdul'azeez saidai me faɗa min?”. Cikin sanyin jiki Azeez yace. “Bakomai Abbah, am Abbah me ma kace ya alak'ar auren Jannart da Rayyern?”. Gayara zama Barrister Kabeer yayi tare da cewa. “Auren manufa ne auren k'a'ida ne na watanni wanda kuma mijin ya tabbatar min zai saketa dan yace min baya sonta”. Ɗan guntun murmushi Azeez yayi wanda bai kai zuci ba kamar yana a gaban Barr Kabir sannan yace. “Abba a iya saninka a da kenan ko?”. Cikin shiga nazari Barrister Kabeer yace. “Eh to hakane shiyasa ai nace ka bincika min a yanzun”. , Cikin sauke ajiyan zuciya Azeez yaci gaba da cewa. “Yanzu abin ba haka bane tafiyar tazo da sabon tsari na musamman Abba tsarin da ya girgiza tunanina. Abba naga zazzafar soyayyar Jannart a cikin k'wayar idanun Rayyern soyayya irin wacce bata da iyaka ko madakata da wani shamaƙi zai ratsasu soyayya ce irin wacce ko ƙaddara na tausayin ratsa tsakaninsu”. Cike da mamaki Barrister Kabeer yace. “Me ka gani ne Azez”. Cikin sanyi Azeez ya koro masa jawabin da yasashi a al'hini jin alamun wani kiran nata shiga wayar tasa ne ya sashi dubawa. Ganin Alhaji Bala tambari ne ke kiransa yasa shi cewa. “Afwan Azez kada ka damu zan kiraka gobe zamuyi mgn yanzu ana kirana”. To kawai yace kana ya katse kiran. Shi kuwa Barrister Kabeer yana ɗaga kiran yayi sallama tare da cewa. “Allah yasa lfy dai Yah Bala”. Cike da fargaba Alhaji Bala tambari dake tsaye a falonsa yace. “Kabir asiri mu na gab da tonuwa, tunanin wannan mugun yayan naka ya fara juyowa kanka, ina tsoron kada ya cutar da kai irin cutarwar da yayiwa ɗan uwanku Abdulkarim yazo yana tauye ahlinka irin yadda yake tauye Jannart”. Cikin yanayin ƙarfin halin Barrister Kabeer yace. “Yah Bala kada ka damu ko yanzu Yah Idi ya gano shirina na rigada nayi masa illa, na gama haɗa dukkan hujjojina da shaidun zahiri da baɗini. Babu wani jan shariya ko wani abu ina da yaƙini shigarmu kotu keda wuya za'ayi a gaba ko ƙafa biyu bazamuyi ba, domin muna da hujja”. Cikin tsawa Alhaji Bala Tambari yace. “Kai rufa min baki ya kake abu kamar bakasan sharrin tawagar suba, kasan muddin ya ganoka nima zai ganoni”. Cikin girmamawa Barrister Kabeer yace. “Matsala ta ɗaya Jannart bata ƙasar nan, amman kuma hakan yafi min tsaro a ƙalla nan da sati biyu zamu gama komai ka kwantar da hankali ka, anjima mu haɗu a gidan Dr Sajo”. Cike da taraddadi Alhaji Bala Tambari yace. “Toh”. Kana sukayi sallama. A hankali ta ɗan ɗago kanta ta kalleshi. Tun jiya da safe gaba ɗaya ya sauya mata, yayi wani irin sanyi kuma muryarsa dake a disashe har yanzu bata washe ba. A hankali ta kuma juyowa ta kalleshi cikin rauni tace. “Naan!”. Juyowa yayi ya kalleta cike da rauni har yanzu idanunsa na kumbure a hankali yace. “Na'am Janna”. Yatsun hannunta ta ɗan murza kana a hankali tace. “Naan baka da lfy ne?”. Kanshi ya jujjuya mata alamar a'a. Da sauri tace. “Toh me yake damunka, tun jiya baka ci abinci ba, kuma baka mgn sannan jiya kwana kayi a zaune a nan falo Please dan Allah Naan gaya min abinda ke damunka dan Allah!”. A hankali ya maida bayanshi ya jingina da kujera, kanshi ya ɗan dago ya jingina da saman kujerar. Tare da lumshe idanunsa. Cike da mmki da sauri Jannart ta miƙe ta zauna bisa kujerar cikin tausayawa ta kai hannunta kan fuskarshi ganin wasu siraran hawaye na kwaranyo masa. Share masa hawayen tayi tare da kallonsa ganin wasu na kuma gangarowa. Cikin rauni, tausayi, kulawa, tace. “Naan me yake maka ciwo dan Allah ka gaya min”. Ba tare daya rufe idanunsa ba, cikin raunin murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Meyasa Janna meyasa zaki tambayeni meke damuna, bayan duk halin da nake ciki kece sila, cewafa kike bakya sona kin tsaneni, in mutu ma ki hutafa kike cewa duk da kin san banda lfy dan haka babu ruwanki dani”. Da sauri tace. “Innallahi wa innailaihi raji'un Naaaaaaaan ni dai nace ka mutu in huta”. Cikin juya mata kai ya miƙe ya nufi ɗakinsa. Shiru tayi tare da fesar da numfashi. A hankali ta miƙe ta nufi ɗakinta tana jinjina kai. Misalin ƙarfe goma da rabi na dare. Jannart ce tsaye gaban dreesin meeror. Sanye take cikin wasu tattausan kayan bacci rigar mai hannun bra ya ƙarama iya cibiya sai ƙasanta kaɗan mai raga-raga, sai ɗan wondon da kaɗan yafi pant, fararene ƙal sai fulawan hoton zuciya da akayi a gaban rigar da yake orange color, gefe gefen ƙafar wondo shima raga-raga ne. Shu'umar humra da kulaccar sirri ta shafa a jikinta, meda gashinta tayi bayan wuyanta ta zubeshi har kan bayanta. Rayyern kuwa yanzu fitowansa daga ɗakinsa kenan hannunsa riƙe da Chocolate ɗinsa mai masifar daɗi da sanyi , bisa alamu wayarsa yazo ɗauka a falon. Sai kuma ya zauna bisa kujera mai zaman mutun ɗaya sabida ji yake sai yasha Chocolate ɗinsa kafin ya koma cikin ɗakin, Stoll ɗin ya jawo ya ɗaura ƙafafunsa a kai, sai kuma ya sa hannunsa ya ɗauki wayar, ɗaurata kan ƙirjinsa yayi kana ya meda bayansa yayi ya jingina da kujeran tare da zubawa TV ido yana mai sake buɗe wata ledar Chocolate ɗin mai ɗan girma wanda yake da madara da zuma da yawa a ciki. A hankali ta sa hannunta ta ɗauki wata riga mai fadi rigar taushice koma har ƙasa take. Ɗorata tayi kan yan guntayen kayan baccin dake jikinta. Igiyoyin gefe da gefen rigar ta haɗa ta ɗaure a tsakiya, kana tasa wata yar hula a kanta, sannan ta juyo ta nufi falo. Ido ta zuba mishi lokacin da ta fito sabida ganin yadda yayi nisa cikin tunani gashi dai idanunsa na kan TV Amman tabbas ba tv'n yake ganiba. A hankali ta fara yin taku a nitse, har ta iso tsakiyar falon. Jin sassayan ƙamshinta ne yasashi jan narkekken numfashi tare da ɗan juyowa, ido ya zuba mata tamkar yaga sabuwar halitta. Ita kuwa Jannart cikin lumshe ido ta nufi tv yadda take ci gaba da tafiya haka yake binta da idanu yana mai riƙe da Chocolate ɗinsa. A hankali tasa hannunta ta kashe TV tana mai sakin ɓoyeyyen murmushin da ita kaɗai tasan na menene a ranta tace. “Zaɓi biyu zangani da Chocolate da ni meyafi”. Shi kuwa Naan Ɗan fidda idanunsa yayi yana mata kallon tambaya ba tare daya ɗago daga jinginen da yake ba. Ita kuwa a hankali ta juyo ta nufi shi tana maiyin wani irin sassayan takun Idanu kawai ya zuba mata kamar yaro sai kuma ya sauƙe ƙafarsa ɗaya a hankali ya ɗan ɗago kansa, yayinda suke ɗan jiyo ɗumin wutan daya hura a falon. A hankali ta sunkuyo kanshi kaɗan. Hannunta na dama ta ɗaura kam haɓarsa ta gefen dama, cikin zuba mishi ido sukayi ido cikin ido, tuni ya fara jin wata fitinenneyar kasala mai masifar kashe jiki, cikin tattaro ƙarfinsa ya ɗago hannunsa na dama dake riƙe da Chocolate ɗin ya kai bakinsa ya gutsura. Cikin narkekken salo ta fara Shafa sajensa a hankali tare da fesa mishi sasaayan iskan bakinta kan fuskarsa. Wanda ya sashi lumshe idanunsa kana ya buɗesu a hankali jin ta dawo da yatsarta kan gashin girarsa. Kamar soko ko gaula haka yake binta da idanu kamar zai mannesu a jikinta. Yanajin yadda take jan yatsarta kan gashin girarsa a hankali yake iya juya harshensa cikin bakinsa daya cika da Chocolate. Kana a hankali ta dawo da yatsar kan goshinsa jijiyar dake miƙa kan goshinsa tabiyo tana ƙasa da yatsarta a hankali cikin wani irin fitinennen kasala yasa hannunsa na hagu kan nata hannun sunayen ƙasa a tare. Wani irin sassayan numfashi ya fesar tare da raba lips ɗinshi a hankali da nufin kai Chocolate ɗinsa Amman sai ya kasa sabida rawa da jikinsa ya fara a hankali. Ita kuwa murza yatsar Tata takeyi har kan tsinin hancinsa kana a hankali ta sauƙe yatsunta kan bakinshi, suna masu jefawa juna wani irin mayataccen kallo mai gigitarwa. A hankali ya ɗan yunƙuro tare da manna bakinshi kan bayan hannunta wani sassayan kiss ya sake mata. “Shhhhhhhhhh”. Yaja wani maraitaccen numfashin lokacin da yaji ta janye hannunta daga nasa hannun, tuni idanunsa sun fara tsastsafo da ruwa ƙamshi jikinta ke gab da zautar dashi. Ita kuwa Jannart hankali taja baya still idanunsu na cikin na juna, hannunta tasa a hankali ta kwance igiyar rigar jikinta, tare da wurgar da igiyar gefe, “Hahhhhhhhh”. Ya furta sautin da ɗan ƙarfi tare da buɗe baki. Ita kuwa Jannart cikin wani irin masifeffen yanayi na neman tsokana ta matsoshi ware babbar rigar tayi tare da buɗata, ya zama daga ita sai ɗan waɗanan shegun bra and pant kawai yake ganinta, sai kuma daga baya da rigar ke baje. A hankali ya fara maida bayansa yana jinginewa da kujerar tamkar wawa. Ganin tana rongofowa kansa, cikin wani irin sassayan yanayi ta manna tongue ɗin ta kan lips ɗinshi na ƙasa wani irin lasa tayi musu mai cike da saƙonni. Da ƙarfi yaja numfashin tare da ƙara sakewa kan kujerar wani irin kallo yakeyi mata tamkar zautacce jin yadda ta matso ta zauna kan cinyarsa, a hankali ta murza mazaunanta kan D ɗin sa da tayi wani irin fitinennen z...! By *GARKUWAR FULANI* *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA Zillo tayi har saida Jannart taji yadda takeyi. Cikin danne tsoronta ta kara gyara zamanta a kanshi. “Shhhhhhhhhhhjannnna”. Ya haɗe sautin da kiran sunanta a tare kuma can ƙasan maƙoshinsa. Ita kuwa Jannart cikin lumshe idanunta tasa yatsunta ta kamo zip din gaban jacket din dake jikinsa wanda dama bai gama zugeshiba, a hankali tayi ƙasa dashi, tare da buɗashi, ya rage yar rigar cikin mai taushi irin na roba nan. Ƙara matsowa tayi garesa cike da rikitarwa. Ta kamo hannunsa ɗaya da baya riƙe da Chocolate ɗin ta mannashi kan cikinta. Sai kuma ta sake hannun nasa, tare da sa hannunta ta tallabe haɓarsa duka biyu, cikin jujjuya mishi idanunta ta kuma manna tongue ɗinta kan lip enshi na ƙasa daya keda zaƙin Chocolate. Lasa tayi a hankali tare da jan numfashin kana tayi baya da kanta. Da sauri ya taso zaune daga jinginen da yake, tuni kwayar idanunsa sun cika tab da hawaye fitinenneyar sha'awarta dake tsumashi. Cikin sauri yayi sama da hannunsa, caɓɓullenta na hannun hagu ya kama cike da gigita. “Wachhhhhhhhh Naaaaaaanuuuuuuuh”. Ta raɗa masa kira cikin gigitaccen salon. Gaba ɗaya tsikar jikinsa mimmiƙewa sukayi baki ɗaya. Tunin Naan ɗinsa kuwa ta haye tayi sama tana numfashin zalama. Ita kuwa Jannart ido ta ɗan lumshe kana ta buɗe su, tare da sauƙesu, a kan fuskarsa da shima idanun ya zuba mata, A hankali ta kalli hannunsa dake cikin yar rigar yadda yakeyi ne, kamar rigar ta takura masa, yasa a hankali ta ɗan banƙaro ƙirjinta gabansa, kana tasa hannunta ɗaya, zame ɗan siririn hannun bra ɗin nata, hakan ne ya bawa ƙirjinta daman bayyana. Cikin sauri ya manna tafin hannunsa a kan Caɓɓullenta tana daya fito sarari. Ita kuwa Jannart cikin salon cikekkiyar ya maca ta ɗan girgiza masa ƙirjinta. Cike da sha'anin buƙata ya matsota sosai. Hannunta ɗaya tasa ta zame ɗaya hannun rigar, Ya zama ƙirjinta ya fito fili, breast ɗinta sai wani sheƙi sukeyi sunyi tamtsa-tamtsan. Da sauri ya manna kansa bisa Caɓɓullenta. “Washhhhh Hhhhhhhh”. Ta saki sauti mai kashe jiki, sai kuma tasa hannunta ta tallabe masa Caɓɓullenta kamar dai mai shayar dashi. Ai fa da sauri ya wurgar da Chocolate ɗinsa dake hannunsa na dama, ya dire hannun kam ƙirjinta, yana mai kai bakinsa. Cikin sassayan yanayi ta kife tafin hannunta kan cikinsa bayan tayi sama da yar rigarsa ta robar, mararsa ta fara shafawa a hankali. Wanda hakan ya sashi fara sakin gurnani da numfarfashi kamar mai shirin macewa. Cikin jujjuya kwayar idanunta ta zaro masa harshenta, tare da ɗan karkaɗawa, wanda hakan ya sashi saurin kai mata kamu. A sokance duk ta sokantasa ya zama gaula, in ta kaɗa masa ƙirjinta sai ya nufi Caɓɓullenta da baki. Yayinda tuni dama hannunsa na kansu. In ta Kuma kaɗa masa harshe sai ya susuce ya tafi baki. Tongue ɗin ta miƙa masa tana mai kallon Chocolate ɗinsa daya wurgar kan santer table ɗin da yake gefenshi. Ritsa laɓɓanta yayi kamar zai hadiyesu. Zaƙin kuma sanyi Chocolate ɗin da yashane ya ratsa mata baki lokacin daya haɗe bakinsu wuri ɗaya. Da sauri ta zaro hannunta ɗaya daga kan mararsa ta tallaɓe ƙeyarsa. Shima da sauri ya tallabe haɓarta, tare da fara kissing nata, tamkar zai haɗiye tongue ɗinta. Gamewar yawunsa mai zaƙi da garin Chocolate yasata lumshe idanunta tare da ƙara sake masa akalar jin dadin sa, Hannunta ɗaya kuma kara cusashi cikin boxes ɗinsa takeyi cikin rawan jiki. Ya salam ya rigada ta gama gigita Naan tayi masa mugun tarko ya kuma faɗa kan gadar zaren data saƙa masa. Jin inda hannunta taken ya sashi saurin zame bakinsa, daga nata tare da sunkuyowa, Yana kallon hannunta, da sauri ya sa hannunsa duka biyu, ya fara zuge zib ɗin wondon. Fahimtar abinda yakeda nufin yine, yasa tayi saurin kamo hannunsa tare da ɗaurawa kan Caɓɓullenta ɗaya. Ɗaya kuma hannunta tasa ta tallaboshi irin yadda uwa kanyi in zata shayar da jariri. “Haah”. Tace masa cikin rikitarwa tayi hakan tare da buɗe masa baki, alamun ya buɗe bakinsa zata basa kenan. Ai kuwa da sauri ya wangale mata baki. Wani irin munafukin murmushi tayi tare da janye hannunta dake riƙe da hannunsa dake son fito mata da D ɗinsa. Ganin hankalinsa ya koma ƙirjinta, dan har ga Allah tana tsoron ganin wannan abin. Hannun data zaron tasa ta ɗauko Chocolate nasa daya wurgar. Shi kuwa Naan cikin tsananin rawan jiki da ɗimaucewa ya manna bakinsa kan Caɓɓullenta. “Wayshhhhh, Naaanuu”. Ta faɗa cike da rawan murya wanda kuka ke gab da subce mata, sabida ita kanta ta fara ɗinaucewa, magungunan da Aunty Fauziyya ta aiko mata suna masifar ratsata. Jin yadda ya sakankance ne, yana budirinsa a ƙirjinta, ba zato ba tsammani yaji ta janye breast ɗinta daga bakinsa. “Meth”. Ƙaran rabuwar bakinsa da caɓɓullenta ya saki wani sauti mai tada hankali. Da sauri ya buɗe maraitattun idanunsa dake cike da wutar sha'awa. Ita kuwa Jannart cikin shu'umanci ta ƙara buɗe ledan Chocolate din, tare da fara janye ƙirjinta da ya miƙa hannunsa zai shafo. Cikin raɗa ta kuma cewa. “Haah". Da sauri ya buɗe bakinsa dan a zatonsa Caɓɓullenta zata sa mishi a bakin kamar ɗazu. Ita kuwa Jannart da sauri tasa mishi Chocolate cikin bakinsa. A zabure ya ware idanunsa, tare da turo harshensa waje, cikin tsananin takaicin jin Chocolate a bakinsa a madadin Caɓɓullenta daya zata. Wani irin turo harshensa waje yayi tare da, toho da Chocolate din yana mai ɓata fuska tamkar an sa mishi maɗaci a cikin bakin nasa. Cikin narkekkiyar murya yace. “Bana so! Ɗaci ba daɗi”. Girarta ɗaya ta ɗaga masa tare da ɗan karkaɗa masa ƙirji da harce kana cikin sanyi da Muryar dake bayyana gskyar muradin jikinta tace. “Chocolete ɗin ka nefa Naan shi da yafi mace daɗi”. Hannunsa yasa yana goga harshensa yana mai jujjuya kansa cike da rawan jiki yace. “M.. me za..nyi d.. dashi a wannan y.. yana yin? Wallahi karya ne mace tafi ina za'a haɗa macce da Chocolate”. Yayi mgnar murya cike da rauni da kuma iya gskyr sa. Wata iriyar fitinenneyar dariya tayi mai sauti tare da zamewa ta yi ƙasa ta durƙusa kan guiwowinta, kana ta shiga tsakanin cinyoyinsa. Tare da cewa. “Chocolete dinka nefa yafi komai daɗi a duniy". Da sauri ya matso bakin kujerar yana maiyin ƙasa da zip ɗin winɗonsa. Yana cewa. “Noo ba haka bane Wlh ƙarya nakeyi amman ban sani bane”. Da sauri ta yunƙura da ƙarfi zata tashi, sai kuma yayi saurin kamota, tare da sa hannunsa ya zaro D ɗinsa da tayi wani irin azabebben cika da girma na firgitarwa, Cikin tsananin tsoron ganin abinda idanunta bazasu juraba ta rumtse idanunta da masifan karfi tare da yunƙurowa. Danneta ya kumayi kamar zai haɗe ta da jikinsa. Ita kuwa Jannart cikin tsananin firgici ta saki ihu mai cike da tsoro, Tana jujjuya kai. “Naa..! Ta buɗe baki da auna masa kira, sai kuma tayi tsuru-tsuru da idanunta, jin yadda ya cutsa mata D ɗinsa cikin bakinta, Ya salam. “Wyashhhhhhhhh ihuuuii”. A tare suka saki ihu mai ƙarfi a tare. Cikin ƙarfin da tsorone ya sakar mata dashi, ta miƙe tsaye, a kiɗime, ya kamo hannunta dake riƙe da Chocolate ɗin. Ita kuwa cike da tsoron tasa mishi Chocolate ɗin cikin bakinsa. Da sauri fesar dashi waje. Tare da sakin hannunta yana goge bakin nasa, Ita kuma a firgice ta fara yin baya tana maiyin karkarwa so take ta gudu amman ta kasa gudun. Shi kuwa Naan cikin sauri ya ɗauki kamo hannunta. Ethiopia Addis Ababa. Cikin sanyi Mammy ta sauƙe numfashi tare da gyara riƙon da tayiwa wayar Riyyam-nsra da suke mgnar da Mamyn Rayyern. Cikin sanyi Mammy tace. “In sha Allah zamu zo, auren dani da Riyyam-nsra da zaitun baki ɗayanmu zamu zo. Daga yau zamu fara shiri”. Cike da jin daɗi Mamy tace. “Kai Alhamdulillah na kuwa ji daɗi domin shima ango mai rawan kafa kullum mgnar sa kena, ku dasu Rayyern”. Cikin sauri Riyyam-nsra da yake ɗan jinsu yace. “Yauwa Mamy yaushe ne su Hamma Rayyern zasu dawo?”. Cike da jin dadi tace. “In sha Allah nanda kwana goma dai zasu dawo”. Cikin jin dadi ya daka tsalle tare da cewa. “Kai Alhamdulillah in Sha Allah muma muna nan tafe nanda kwana sha ɗaya zuwa sha biyu”. Zaiton ma cikin jin dadi tace. “Mamy ina Yan Ramadan?”. Cikin happy Mamy tace. “Ai fa Radaman ai ganinsa sai an shirya kullum yana gidansu Raihana kamar tsohon maye”. Dariya mai sauti Mammy tayi tana mai tuno abubuwa da yawa a ranta. Daga nan dai sukayi sallama. A nan gida Nigeria kuwa, Abba Kabir ne da Alhaji Bala Tambari, Dr Sajo, da kuma Alƙali Baba ne zaune a wani falo na al'farma, Bisa dukkan alamu tattaunawace ta musamman sukeyi. Yanayin murmushin dake kan fuskokinsu kawai ya isa ya shaida maka suna da kekkyawan yaƙini da da karsashi kan abinda suke tattaunawan. Da kasa guduwa tayi duk da tana ganin ya miƙa tsaye, Sai rumtse idanunta da tayi dan batada jarumtar ganin wannan abun mai numfashi. Shi kuwa Naan cikin rawan jiki ya zame jacket kana ya cire rigarsa ya cilla gefe, ya rage dagashi sai 3 qtr da tuni ya ɗan yi ƙasa dashi. Hannunsa yasa ya zare rigar data ɗaura a kafa ɗunta zameshi ƙasa, ya rage Dada ita sai pant Dan tuni yar rigar ta dawo kan cikinta. A hankali ya ruggume ta cikin fesar da numfashi cike da shauƙi, bege, gigita. Ya kuma matseta a jikinsa da kyau. Numfashi kawai suke fesarwa, da shessheƙan raunataccen kukan daya kubce masa murya a raunace yace. “Wa..llahi zan mu...tu in ki..ka gujeni a daren yau!!!”. Ya karashe mgnar a fuzge. Da sauri ta fara jujjuya masa kai. Shi kuwa murya na ɗauke wa yake mgna cikin kuka. “Dan Allah!!! Kada ki gujeni, tsaya in nuna miki yadda za...ki..yimin”. Ya ƙare mgnar yana mai jan hannunta, ya nufi ɗakinsa da ita, sam bazata iya tafiyaba da gaba ɗaya jikinta rawa yakeyi. Fahimtar hakanne yasa yayi saurin sunkuyowa ya ɗagata ciɗak. Bisa gadonsa ya sauƙeta, kana ya juya ya kashe wutan ɗakin, cike da buƙatuwa, ya zame sauran kan jikinsa kana ya haura kan gadon. Tana nan a yadda ya kwantar da ita, cikin sanyi ya jawota tsakiyar gadon a hankali ya kira sunanta cikin raɗa. “Janna”. Murya na rawa madadin ta amsa sai ta kira shi. “Naaaanuuuu". Wani irin yar-yar yaji wanda ya sashi, yunƙura, ya gyara mata kwanciyarta, ya fahimci ta gama mutuwar tsaye dashi, ya gane tana cike da tsoronsa da kuma bukatarsa kusa da ita, Cikin kasalellen yanayin da yake son kashe mata jiki dashi, ya fara sumbatar ko ta ina a jikinta, a haka har yazo kan cikinta, cikin hudan cibiyarta ya zira harcensa, yayinda yayi sama da hannunsa duka biyu yana mai sarrafa Caɓɓullenta ta, yatsunsa bibbiyu ya haɗa yana murza niples ɗinta kamar mai murza saman kwai. Wata fitinenneyar sha'awarsa ce ta kwaranyo mata tun daga tsakiyar kanta har bisa tafin kafanta, zillo mai haɗe da miƙa tayi tare da ware sawunta, ya zama yana tsakiyar sawunta. Wasu irin nakasassun gurnanniki da surutai masu haɗe da kuka ta farayi tana maiyin miƙa da sake mishi akalar rayuwata baki ɗaya. “Naaaanuuuu! Ahhhhhhhh Naaaan”. Tayi kiran can ƙasan maƙoshi, shi kuwa da sauri ya zaren tongue ɗinsa tare da haurawa sama ya zama kansa na tsakanin wuyanta da kanta, rib ya kife ƙirjinsa a kanta, cike da buƙatuwa ya fara mgnar hawaye na kwaranyo masa murya na rawa. “Janna kina sona?”. Ina bata yanayin da zata iya masa mubaya'a akan mgnar sa, sai juye-juye da takeyi da ƙananan kuka yana mai kamo hannunsa ta ɗaura kan ƙirjinsa. Kamar zautacce ya kama bidiri kan Caɓɓullenta hannunsa ɗaya kuma kamo nata yayi ya ɗauka, kan D ɗinsa data haukace masa. Da sauri ta rumtse idanunta da hannunta a kiɗime, sai kuma ta fara janye hannunta. Da sauri ya yunƙura ya zauna, buɗe sawunta yayi tare da kai kansa ƙasanta, cikin sanyi ya fara shafa wurin da hannunsa, Jin wani irin masifeffen abu yake zubo matane, yasashi fara karkarwa. Cikin mazari ya kuma buɗe sawunta, ba musu ta sake mishi akalar wurin da takeji yanayi mata wani zut-zut alamun yana neman abokin rayuwa. “Ahhhhhhhshhhh Naaannu”. Ta faɗa da narkekkiyar murya kana da ƙarfi, tana mai bubbuga hannayenta kan katifa lokacin da taji ya zira tongue ɗinsa a wurin yana mata wasu irin, salo, masifeffen karkarwa jikinta ya farayi kamar mai farfadiya, sai kuma numfashin ta daya fara korar juna tamkar zata suma. Kanshi zuwa ƙeyansa da kafaɗarsa take shafawa kamar zata maida yatsunta cikin jikinsa. “Ahhhhh Wachhhhhhh Naaaaaan, Naaaannnu Wachhhhhhh". Jin muryarta da yadda take shafasa yasa ya zama kamar zugasa takeyi, wani irin masifeffen karkarwa jikinta ya farayi kana ta ɗaga ta sake masa jiki duka tana marin cinyoyinta, jin yadda ya nitsa tsinin tongue ɗinsa a muhallin sashi yana mai kaɗawa yanayin sama da ƙasa dashi tare da haɗawa da yawun bakinsa tuni wurin ya bada wani santsi da tsulɓi da hakan yasa ya fara bada sauti na musamman. Hannunsa kuwa tuni suna saman ƙirjinta Caɓɓullenta yake murza kamar babu gobe dan ya fahimci tana fahimtar wannan yaren. Shima tuni ya fara fita hayyacinsa kamar yadda ta fita fit daga nitsuwarta. Karkarwa kawai sukeyi da gurnanin kamar zakuna. Wani irin nitsa harcensa yayi wanda yasata, sakin wani irin ƙara mai haɗe da kiran sunansa. “WashhhhhhNaanuuuuuuuuuuuuhhhhhhhhhh”. Hakan yasa D ɗinsa harbawa a gigice, ya ɗago kansa tare da zama dirsham a kan gadon. Ya buɗa sawunsa hannun yasa jawota, tsakiyar sawunsa da yayi zama kamar na ɗan kaciya. D ɗinsa daketa tsiyaya ya damƙo tare da sa hannunsa ɗaya ya sunkuyo da kanta. Kan lips ɗinta ya fara gogashi kamar mai shafa mata lipstick, tsantsin tsiyayan da yakeyi yasa lips ɗin ta yin sulɓi, yanayin halinda take ciki yasa, bata ma san yanayin da suke ciiiba, Zagaye mata laɓɓanta yakeyi da kan D ɗinsa kamar dai yana shafa mata jambaki. Tsantsin da yayine yasa yake ta zamewa, yayinda ita kuma ta buɗe bakinta dan shaƙar numfashi, hakan yasa ya zama cikin bakinta, ai kuwa a ɗimauce ta yi mishi kekkyawan riƙon tare da manne harshenta a kanshi ta fara yi mishi tsotsan lollypop. Wani irin maraitaccen numfashin mai nauyi da tsawo yana a gigice tare da sakin nakashesshiyar ƙara mai ƙarfin amo. “Ahhhhhhshhhhhhhhhhh Jannahhhh”. Ya ƙare kirantan yana ƙara tura mata shi cikin baki, tare da danna kanta. A gigice kuwa ta fara yi masa abinda yakeso ɗin, wanda hakan yasashi fara yarfa hannu tamkar yaron in ya ƙone, yarfawa yakeyi tare da sakin numfarfashi da gurnani a buƙace. “Oh my God wow Jannaaaa so sweet”. Sai kuma ya fara shafa kanta tare da cutsa yatsunsa cikin sumarta. A ƙalla tsawon 33 minutes suna a haka, can kuma ƙarkarwan da jikinsa keyi ya tsananta. Lokacin da yake ji wani irin masifeffen abu yakeji yana tsastsafo mishi a tun daga babbar jijiyar ƙeyansa har zuwa tafin sawunsa hannun da dukkan jijiyon jikinsa yana tahowa kan D ɗinsa. “Wowwwwwwwwshhhh Yah Salammmmmm”. Ya saki ihu da mgn a haɗe, Kar-kar tamkar mazari haka ya fara karkarwa. Da sauri ya matsa baya tare da kwantar da ita a gabansa. Kai cikin buƙatuwa ya haura kanta tare da buɗe sawunta cikin kiɗima ya fara, kusanta kansa gareta, Sai dai gaba ɗaya kib-kib haka yaji ƙofar a haɗe, wanda hakan yasa yadda yake ziyartan nata yasa ta fara jin wani irin zafi-zafi na game mata jiki, da zuciya sai dai ta kasa yunƙurin hanasa. Sai kuka mai raunataccen amo data sake tare da fara yarfa hannu tana cewa. “Naannnnnn zafeeeeeh, Naaaaaaaan!!!”. Ta kirawo sunasa da masifar ƙarfi lokacin da taji yana ta son meda ita muhalli jin dadin dukiyarsa. Ihum da ta kurman ne kuma yasashi tsagaitawa cikin rawan jiki da murya cike da sautin kukan buƙata yace. “Oh so sorry Janna kiyi”. Ya kare mgnar yana kuma yin abinda yayi ɗazun. Sai dai da sauri ya dakata jin yadda ta nitsa faratumta cikin damatsan hannunsa tare da sakin ƙaƙkarfa ihun da ya gigitashi. Cikin tashin hankali, tsoro, kiɗima, gigita, yake yarfa hannu da ƙafafu tana ciccilasu take cewa. “Wayyo! Wayyo!! Wayyoooooooo!!! Allah Naan zafi zai kasheni, zafi”. Cikin jujjuya kai ya faɗa jikinta ya kwanta lib sai karkarwan da yakeyi murya a hargitse ya fara mgna cikin kuka. “Ahhhhhhhshhh Janna kiyi haƙuri ki barni bazan shigeki ba nayi miki alƙawarin in samu nitsuwa dake idan ban samu nitsuwaba zan mutu”. Ya kare mgnar yana yin wasa da D dinsa a jikinta ba tare daya ziyarcetaba. Ita kam gaba ɗaya karkarwa takeyi tare da yin wuru-wuru da idanunta tamkar zasu faɗo kasa. Kana tana damƙe da hannunsa gam-gam. A ƙalla 16 minute yana mai nemawa kansa nitsuwa. Da sauri ta ɗan yunƙuro jin yana ta kiciniyar ziyartan nata, “Washhhh! Ahhhhhhhhhhsh!! HohhhhhhhhhhJannnahhhhhh Alhamdulillah”. Da ƙarfi ya kuma saki ƙara mai sauti lokacin da yaji D ɗinsa ta fara wani fitinennen feshin. Duk da bawai ya rabata da budurcinta bane, amman sosai ya kwanta a jikinta yayi lib yana maida azabebben numfashi wahala still Kuma kuka yakeyi kamar zai shiɗe, Duk kuma feshin nasa a saman jikinta ya kwaranyar. Jin yadda yake kuka tamkar zai shiɗene, yasa ta kai hannunta bisa wuya shi a hankali ta fara shafa masa wuyansa. Tare da hura masa iskan bakinta mai haɗe da ɗan shishitan ɗan abin da yayi matan. Kanshi ya kife bisa pillown tsakanin kafaɗanta da kunnenta. Gaba ɗaya fa ya kasa barin kuka, kuma kukane mai ɗan sauti. Cikin sanyi da tausasawa ta fara mgna a hankali can ƙasan maƙoshinsa. “Naan kayi haƙuri Dan Allah ka dena, kuka, Allah ina tsorone”. Ya gane tana zaton dan bata barshi ya kusanceta bane, yake kukan, sai dai abin ba hakan bane, kukane na tsananin jin daɗin kasancewarsa a hakan da kuma yadda yaji kamar ana kukkunce wasu ƙulluna dake sarƙafe a mararsa. Kanshi taci gaba da shafawa tana bashi haƙuri. Sai kusan miti biyar kafin. Ya fara yayi shiru tare da fara sauƙe ajiyan zuciya a jere a jere. Kana sai lokaci ya ɗan ɗago jikinsa, tabbas yasan bai shigeta ba, amman yasan ya yi kusanci da ita mai yawa ta har yadda ya fara jin ɗuminta a kan D ɗinsa, ya kuma san duk wani ruwan fitinarsa a kanta ya juye. Sassayan kiss ya manna mata a goshi, tare da mirgina wa ya kwanta, kana a hankali ya jawota jikinsa, ckin fesar da raunataccen numfashin yace. “Nagode Janna ngd da taimakonki Allah yayi miki al'barka”. Sai kuma yasa hannunsa ya jawo yar rigarta da yaki gefensa. A hankali ya fara goge jikinsa da rigar. Yayi yana fesar da nannauyan numfashin. A hankali ya ɗan zameta ya kwantar da ita. Tattausan hulanta da tun a bidirin forko ya zame ta jawo. Haka ya hankali ya ɗan kwantar da ita rigingine tare da ronƙofowa kanta cikin sanyin murya mai cike da kulawa yace. “Baby kwanta a haka ko,”. Kai kawai ta iya gwaɗa mishi, shi kuwa a hankali yasa hulan ya fara goge mata feshin da yayi mata. “Shhhht, Naan zafi”. Murmushi mai cike da jin daɗi, salama, nitsuwa, yayi. Hancinta ya ɗan lakata tare da kai bakinsa kan kunneta yace. “Baby kin cika raki, kifa koyi jarumta, dolene fa zan ziyarceki ziyara mai ƙarfi, kada kiyi zaton haka zamuyi ta zama, kina min rowar budurci”. Cike da kunya ta cusa kanta a ƙirjinsa. Numfashi ya sauƙe tare da jawo blanket ya rufesu, yana mai jawota ya ruggume ta tsam a jikinsa suna maida numfashin a tare a haka bacci mai daɗi yayi awon gaba dasu. Washe gari da safe, Nigeria A can gidan Malam Mai Nasara kuwa. Cikin yanayin farin ciki ya kalli taron yayansa da suka zagayeshi. Cikin sauƙe numfashi yace. “Alhamdullah ƴaƴana da jikokina da ina cikin farin cikin da na dade ban shigesa ba, tun kafin shekaru 22 zuwa da 23 baya”. Cikin jin dadi gaba ɗaya suke hamdala. Shi kuwa Uncle Mustapha ya kalli cike da fara'a ya kuma kalli sauran kana ya dire idanunsa kan tsohuwar nan Innayi. “Tsawon shakarun nan nasan farin cikinmu zai dawo, inajin tabbas ban rasa jininaba, sai dai nasan koda na faɗa muku zakuyi zaton begen abinda na haifane yake sani surutai. Allah ya nunamin mafarkin mai dadi Aicha zata dawo min da jikokina naga haske tare da ita, tabbas abubuwa na matsowa kusa gareni. Mustapha”. Ya kare mgnar ta kiran Uncle Mustapha, cike da girmamawa yace. “Na'am Malam”. Cikin bada umarni yace. “Ka ɗauki gardawa kasa Bashiru a gaba kuje gidan baya ku duba duk gyaran da zayake dashi kasa a gyara komai. Domin masu gidan sun nufomo”. Wani irin murmushi mai haɗe da hawaye Mafi akasari su sukeyi. Innayi kuwa tuni shessheƙan kukan ta ya fara ƙarfi. Shi kansa Malam Mai Nasara, tuni hawayen suke siyayo mishi. Babban ɗansa a yanzune ya matshi cikin tausasa murya yace. “Tabba Malam nima nayi makamcin mafarkinka, kuma tashi cikin farin ciki”. Cikin kuka tsohuwar nanma tace. “Ha ƙiƙa nima Allah ya nuna min Aicha da zaratan yara har huɗu, wanda kuma suke da fuskar mahaifinsu”. Cikin jin dadin Malam Mai Nasara yace to. “Alhamdulillah, duk muyi sadaka domin ita sadaka tana magance masifa ce”. Kai suka jinjina ceke da gamsuwa. A nan gidan su Rayyern ɗin kuwa. Abba ne zaune bisa kujera Mamy da Ramadan na gabanshi a ƙasa bisa carpet. Kai ya jinjina tare da cewa. “Ina son zuwa Gembu to amman nafi son sai anyi bikin nan dan hankali na zaifi kwanciya”. Cikin sanyi Ramadan yace. “Abba nima son zuwa Gembu nan tunda nanne asalinmu tushenku duk da dai baku da kowa a can”. Cikin rauni Mamy tace. “Ramadan ni sam banama son zuwa sabida in naje yana tono min ƙunan sake raina, ina tuna ranar da na rasa kowa nawa, aka kashe mana kowa namu, sabida Fulani bamu da tsayeyye”. Da sauri Ramadan ya ɗan jujjuya mata kai tare da cewa. “Mamy kada kiyi kuka, aiku Allah ya tsaya muku, tunda kuntsira ya kuma azirtaku damu, kuma kuma in Sha Allah zamu tara muku jikoki kin ziri ta tashi, muma zamuyi yawa in Sha Allah”. Abba kuwa ido kawai ya zuba musu cike da rauni. A can side ɗin su Baba Mauɗo kuwa. Cikin sauri-sauri ya fice daga gidan gudun kada Hadi ko Ari su gansa suyi masa tambayar ina zaije. Yana fita kai tsaye ya nufi inda ya saba zuwa. A nan Mascow kuwa tunda asuba ɗaya tashi baiga Jannart ba, da alamun kunyace ta korata, ganin ya tashi a makare ne, yasa sauri-sauri yayi wonkan tare da wucewa masallaci. Yana tafe yana murmushin. Ƙarfe bakwai dai-dai shigo gidan. Kai tsaye ɗakinta ya nufa. A hankali ya tura ƙofar tare da yin sallama. Ido ya zuba mata cike da jin dadi mai sanya nitsuwa. Sallaya take nunkewa. Shiru tayi ta sunkuyar da kanta sam taƙi su haɗa idanu. Shi kuwa Rayyern maida ƙofar yayi ya rufe tare dayin gyaran murya, jin hakan ne yasa ta ɗan ɗago idanu ta kallesa. Murmushi mai yalwa yayi mata, tare da buɗe mata hannunsa, alamun tazo garesa. Cike da kunya tayi ƙasa da kanta. Shi kuwa Rayyern cikin tattausan lafazi yace. “Janna”. Kai ta kuma ɗan ɗagowa ta kalleshi. Hannun dai ya kuma ware mata har lau. Cikin sanyi ta nufosa, shima nufotan yayi, a tsakiyar ɗakin suka haɗu. Faɗa wa jikinsa tayi tare da ɓoye fuskarta. Kanta ya shafa tare da cewa. “Ina kwana”. Cike da kunya tace. “Lfy”. Jawota yayi bakin gado, yana mai zare mata hijabinta yace. “Kina jin bacci ko?”. Kai ta gyaɗa mishi alamar. Ɗan sumbatan goshinta yayi tare da cewa. “Jiya Naaan ya hanaki bacci ko?”. Baki ta ɗan tura tare da lafewa jikinsa. Zama yayi da ita bakin gadon tare da komawa ya kwanta ta baya, tare da jawota, ya kwantar da ita kan cinyarsa. Da sauri ta yunƙura ta koma gefe, Tasowa yayi ya zauna tsakiyar gadon kana ya jawota, gabansa, jallabiyar ya zare tare da kwanciya, ya jawota jikinsa, kana ya fara yin ƙasa da zil ɗin rigarta. Hakan yasa wuyan rigar yayi ƙasa. Da sauri ya kwanta kan cinyarta yayi pillown da cinyarta. Barrister Kabeer ne zaune a falon Alhaji Idi Sale Dakata, yayinda shi kuwa Alhaji Idi yake ta zirya a tsakiyar falon. Cike da tafasan zuciya yace. “wai kai Kabir a zatonk...! By *GARKUWAR MARUBUTA* “Wai Kabir kai a zatonka za'a saki Junaid ne da sauƙi haka, kadafa ka mance kaida kanka ka mikashi hannun hukuma, da kwararan hujjojin da da zai tabbatashi a gidan kaso”. Ya ƙare mgnar cikin ciwon rai, yana maiji kamar ya shaƙe ƙanin nasa, shi kuwa Barrister Kabeer, sunkuyar da kai yayi yana mai sakin ɓoyeyyen murmushin domin so yake ya sabunta yardar da ɗan uwan nasa yayi masa, har su samu su cimma aikinsu da suke ganin saura ƙiris ya kammala, cikin nuna kulawa yace. “Naji ciwo sosai lokacin da akacemin Jannart ta ɓata babu ita, na kuma san yadda Junaid yakeyi mata shiyasa na zargesa, har na miƙasa ga hukuma, to amman zuwa yanzu na gane kuskuren da nayi, kuma hukuma sun bincika mun gane babu hannunsa a ɓatan Jannart sai dai ko ace takurawarsa garetane ya tuzurata wurin gudu ta bar gida”. Sai kuma ya ɗan tsagaita kan yayi fuskar rauni a hankali yace. “Tayaya zan lamunci rashin ƴaƴana har biyu, babu Jannart babu Junaid ai zuciyata bazata iyaba, shiyasa naje nayi duk abinda ya dace, in sha Allah ƙarshen watan nan zava saki Junaid nanda kwana ashirin kenan”. Da sauri Alhaji Idi Sale Dakata ya juyo cikin son tabbatar da abinda yaji yace. “Kabir ka tabbatar kuwa?”. Cikin sakin fuska yace. “Haƙƙun ma kuwa domin anyi komai daya kamata ayi, in sha Allah Junaid zai dawo garemu”. Da sauri ya ruggume ƙanin nasa cikin jin sassauci yace. “Allah sarki ɗan uwana, ngd matuƙa Allah ya bar zumunci, yau zan wuni cikin farin ciki”. Mom da tun ɗazu ta shigo tana jinsu sai jinjina kai takeyi tare da cewa. “Masha Allah hakan yayi Allah dai yasa sanadin shiryarsa kenan”. Amin sukace baki ɗayansu. A can Mascow kuwa. Ba zato ba tsammani yaji ta tallabe kansa like yaro a cinyar mamanshi. Ɗan sunkuyowa tayi kaɗan tare da manna masa Caɓɓullenta a kan bakinsa. Kamar zautacce haka ya manna tongue ɗinsa a kan niples ɗin, cikin salo mai ratsa jiki. Ajiyar zuciya suka fara sauƙewa a tare a tare. Zuwa wani lokaci gaba suka liƙewa juna, suna masu jinsu a duniya ta musamman, a haka bacci yayi awon gaba dasu. Washe gari tun safe daya fita bai dawo ba, sai kusan ƙarfe tara na dare. A gajiye ya turo ƙofar falon cikin kasala gajiya da bacci mai nauyi da yakeji. Jin motsin shigowarsa ne yasa ta juyo, tattausan murmushi ta sake tare, da miƙe tsaye ta nufeshi. Yayinda shina cikin falon yake tahowa, tare da buɗe mata hannunsa A hankali ta faɗa ƙirjinsa. “Uhummmmmmm”. Yaja sassayan numfashi tare da meda hannunsa ya ruggumeta, cikin sanyi murya mai cike da alamun bacci yace. “i miss u so much Jannaa”. Murmushi tayi tare da lumshe idanunta tace. “Allah ko?”. Kanshi ya ɗan sunkuyar ya manna mata kiss a goshi tare da cewa. “Sosai ma kuwa”. Ɗan sakeshi tayi tare da cewa. “Toh ai dai yanzu gani gaka”. Miƙa mata ledodin dake hannunsa ɗaya yayi tare da lakace mata tsinin hancinta kana yace. “To me zaki bani”. Cikin juya mishi idanu tace. “Kulawa ta musamman”. Ta kare mgnar tana ajiye ledodin a kan santer table dake tsakiyar falon. Shi kuwa gabanta yazo ya tsaya tare da longoɓar da kai cikin yanayin gajiya yace. “Toh bisimilla a fara daga yanzu”. Kai ta gyaɗa mishi tare da matsowa garesa. Shiru yayi yana mai zuba mata idanu, cike da jin dadi. Ita kuwa Jannart a hankali ta ɗanyi ɗigirgire, ta samu tayi tsawo, hannunta tasa ta kwance net ɗinsa, tare dayi soko-soko dashi. Sai kuma ta ɗan kallesa jin yadda ya ɗaura hannunsa kan mazaunanta yana wani shafawa da lumshe idanunsa. Zare net ɗin tayi kana a hankali tasa hannunta ta fara cire boturan suit ɗin sa. Tana cewa. “Sorry Naan yau sun gajiyar mana daku ko”. Da sauri ya zare rigar, tare da sunkuyowa yana kallon hannunta data ɗaura kan ƙungunsa tana kwance bel ɗin sa. “Baby anan”. Yana faɗa yana maijin tanayin ƙasa da wondon, cikin yanayin aro jarumta tace. “Toh gani nayi kamar kayan sun maka nauyi ne Naan”. Ta kare mgnar tana sunkuyowa tana tattare kaya. Shi kuwa idanu kawai ya zuba mata, saida ta gama kana ta miƙa tsaye, hannunsa ta kamo, tare da juyawa ta nufi bedroom ɗinsa. Kamar raƙumi da akala haka ya bita. Suna shiga, ta ajiye kayakin gefen gado. Kana taja suka nufi bathroom. Duk abinda takeyi tana riƙe da hannunsa. Ruwan wonka mai ɗumi ta haɗa masa, kana ta juyo ta kallesa tare da sake hannunsa. Cikin kashe masa ido daya tace. “Toh kayi wonka, in ka fito karvi abinci ko, kayi bacci ka huta”. Da sauri ya riƙo hannunta tare da cewa. “Toh a tayani wankan mana”. Da sauri ta janye hannunta tare da ficewa daga ciki tana murmushi. Shima murmushi yayi tare da cewa. “Au dama duk jarumtar iya nan ta tsaya, matsoraciya kawai”. Murmushi tayi tana mai rufe masa ƙofar tace. “Na yarda”. Wankansa ya fara cikin jin daɗi. Ita kuwa kayansa data ajiye ta, adana kana ta buɗe duriwarsa, “Wow Masha Allah”. Tace lokacin da dadɗan ƙamshin cikin durowarsa ya cika mata hanci. Tsarin yadda kayansa ke jerene, kuma yasata yin murmushi tabbas ta gamsu Naan irin kazan nanne masu masifar tsabta da kula da kai. Gefen damanta ta duba, inda taga alamun ƙananan kayakinsans dana wonka dana bacci ke jere a wurin. Wasu tattausan riga da wondo farare ƙal ta zaro masa, wondon bazai wuce guiwarsa ba, rigar kuwa irin mai hular nanne, da guntun hannu. Turare ta fesa musu. Kana ta juya ta fita ɗakin. Kitchen ta wuce, plate da spoon da dai sauran abin buƙata ta ɗauka, kana ta wuce tsakiyar falon, sa musu abincin tayi tare da haɗa komai a kan tire, sannan ta nufi ɗakinsa. A hankali ta tura ƙomar tare da shigowa da sallama. “Masha Allah, saura cin abinci”. Tace tana ajiye tiran a tsakiyar carpet din sake shimfiɗe gaban gadon. Zuba mishi ido tayi tana kallon yadda kanan sukayi masifar masa kyau. Sai ƙamshi yake zubawa, hannunsa ta kamo ta zaunar dashi, kana cikin kula tace. “Bismillah zauna kaci”. Ba musu ya zauna domin yunwa ce sosai ke zaƙularsa, wacce itace ta hana sha'awar sa yin tasiri, ga kuma tarin gajiya da bacci. Tare sukaci abincin cikin nitsuwa. Suna gamawa ta tattare Wurin kana ta miƙa da tiran zata wuce kitchen juyowa tayi ta kalleshi, jin yana mgna cikin sanyi da alamun sosai yakejin bacci. “Janna ki zomin da Chocolate ɗina”. Baki ta tura masa tare da wucewa, tayi waja. Shi kuwa Rayyern a hankali ya miƙe, bisa gado ya hau ya kwanta a bakin gado, tare da sauƙe numfashi. Kusan 30 minute, bata shigoba, Ido ya zubawa ƙofar har ya yunƙura, zai tashi sai kuma ya koma ya kwanta ganin an turo ƙofar. “Yah Salam”. Ya faɗa can ƙasan maƙoshi, lokacin da ya sauƙe idanunsa a kanta, Ahhhhhhhh, yana dogon numfashi jin daddaɗan kwanshinta daya ziyar cesa, Wata fitinenneyar rigar baccice a jikinta, wacce da kaɗan ta rufe mazaunanta, daga saman rigar kuwa, suppar bra ne da ita. Sai hulan sanyin da tasa. Bushewa yayi yana kallonta, kamar zai haɗiyeta. Ita kuwa Jannart a hankali ta matso kusa dashi, Chocolate ɗinsa ta miƙa sa. Madadin ya amshi Chocolate din sai kuma ya riƙo hannunta, jawota jikinsa yayi da ɗan ƙarfi ta faɗa jikinsa. Hannunsa yasa ya ruggume ta tsam a jikinsa. “Wash Allah Naan ka sakeni ga Chocolate dinka”. Cikin sauƙe numfashi yace. “In sakeki kuma, in kama Chocolate me zanyi dashi?”. Cikin tura baki tace. “Abinda yafi maka komai daɗi a duniyarka”. Rumtse idanunshi yayi da ƙarfi tare da gyara mata kwanciyarta a jikinsa kana cikin raɗa da son kauda zancen yace. “Ba kyau mace tace mijinta sakeni bana son jin haka zuciyata tsinkewa takeyi in baki hakan”. Shiru tayi jin yadda ya jawo blanket ya rufesu. Wani irin ɗumi mai daɗine ya rufesu. Kusan a tare suka sauƙe numfashi. hamma yayi tare da sauƙe numfashi, sosai gajiya da baccin yayi tasiri a jikinsa, kusan a tare bacci mai masifar daɗi yayi awon gaba dasu a haka suna ruggume da juna. A hankali sukaci gaba da rayuwa cikin baƙo kuma sabon yanayi, cikin kwanaki biyar, suka samu wata iriyar amintacciyar shaƙuwa mai zafi. A tare suke kwana liƙe da juna, Sosai Jannart ke danne tsoronta ya ɗan rage zafi da ita. Duk da mafi akasarin kwanaki, sai yayi ta mata kuka. Yau asabar ne, shiyasa babu, inda yaje. Ƙarfe huɗu dai-dai suka fito cikin gidan yana riƙe da hannunta ɗaya, tare da mannashi kan sajensa. Juyowa tayi ta kalleshi lokacin da suka dai-dai-ta zamansu cikin mota. “Naan ina zamuje?”. Ta tambaya a hankali. “Zamuje musha ice cream muci Chocolate”. Ya faɗa tana tada motar, har zatayi mgn sai kuma ta ɗan kalli wayarsa dake tsakaninsu. Ba tare da yakalli wayarba yace. “Waye?”. “Dr Sulaiman”. A hankali yace. “Kai Sulaiman, amsa kiran”. To tace mishi tare da amsa kiran ta miƙa masa wayar amsa, yayi tare da miƙewa bisa titin. “Eh ina jinka”. Ya faɗa, shi kuwa Dr Sulaiman cikin jin daɗi yace. “Alhamdulillah naji Daɗi Rayyanu baka taɓa burgeniba kamar wannan karon da kace tare zamu tafi auren Ramadan, dan wlh dama nayi kumar matata, kamar in danne babu a garin nan, ka samu ladana, zanje inji daɗina”. Bai san sanda murmushi ya subce mishi ba, a hankali yace. “Jarabebbe”. Cikin sauri Dr Sulaiman yace. “Eh naji na yarda wallahi, shine ai su Dr Sadiq iyayen munahinci wai ashe kace hardasu, muje kowa yaga iyalansa wai sukace, a a sunfi son kawai sai sun gama su koma tunda dududu bai rufa wata biyu bane ya rage, a sallamemu. Nace kaji yan iska zasuyi mana sagegeduwa dan munyi sa'a yanzu oga yasan daɗin macce har zai sahirta mana muma muje mu ɗana wai basaso”. Yanzu kam murmushi mai sauti ne ya subce mishi kana a daƙile yace. “Kaifa ɗan banzan surutune da kai, yanzu ni na tambayeka ne? Kake zuba uwa kurna”. Cikin dariya Dr Sulaiman yace. “Naji kace komaima Dakta ni dai yanzu yaushe tafiyar tamu?”. Cikin danne dariyarsa yace. “Nan da kwana sha uku dai”. Yana faɗin haka ya katse kiran. Shi kuwa Dr Sulaiman, yana jin an katse kiran, ya kira matarsa. Shi kuwa Rayyern juyowa yayi ya ɗan kalli Jannart dai-dai lokacin suka iso. bakin. Victory Park. “Mu shigane?”. Ya tambayeta yana miƙo hannunsa ya shafa cikinta. Kai ta gyaɗa masa domin daga mashigar wurin yayi masifar mata kyau. Suna shiga kuwa, ta fara murmushi mai cike da shauƙi, domin wurin yayi masifar mata kyau komai bisa, tsari. Cafe sake wurin suka shiga, kasan cewar ana tsula sanyine yasa, suka sha coffee, kana suka ɗan zazzagaya wurin. Daga bisani suka fito. Daga nan Gorkiy Central Park of Culture and Recreation suka wuce kai tsaye. Wurene na musamman wanda suke ji dashi a ƙasar tasun, Wurin yana tafe da tsari na zamanin da kuma al'adunsu na gargajiya. Kusan awa biyu sukayi a wurin kafin suka fito. Ganin magriba ta gabatone yasa, suka wuce gida. Suna shiga yayi alwala kana ya fito ya nufi masallaci. Ita kuwa Jannart ɗakinta ta wuce. A hankali yanayi ya sauya, kekkyawan mu'amala ya samar da shaƙuwa ta musamman, Naan ya saba da Jannart irin sabon da baisan na menene ba. Ya dai san in bata kusa dashi to nutsuwarsa ma na ƙaurace masa, anje matakin da in basa manne da juna bacci na gagarar sa. Duk da yana tafi da itane a yadda takeso, domin yayiwa kansa al’ƙawarin bazai kusancetaba har sai da sahalewarta, so yake ta soshi kafin komai. Kwana sun tafi i zuwa makonni. A nan gida Nigeria kuwa gaba ɗaya shirin auren Ramadan da Raihanansa komai ya kankama, yau laraba, wanda ya kama saura kwana uku kacal kenan aure. A can Ethiopia kuwa, shiri na musamman Mammy da ahlinta sukeyi baki dayansu. Zaune suke a falon yayinda duk sun tattare komai na gidan sun kimtsa. “Toh Amma Mammy in munje zamu ɗan jima ko?". Cewar Zaiton cikin sakin murmushi Mammy tace. “Ana gama biki zamu dawo, kinga fa azumi ya kusa dududu kwana goma sha ɗaya ya rage”. Har ta buɗi baki zatayi mgn sai kuma tayi shiru. Ganin Riyyam-nsra daya shigo saƙale da waya a kunne. “Eh Yah Ramadan in sha ranar jumma'a da yamma uwar haka dai muna cikin kano! Tunda dudu tafiya awa biyar da mituna nane tsakanin Ethiopia da Nigeria”. Cike da jin dadi Ramadan dake zaune gefen Abba yace. “Kai Alhamdulillah duniya zatayi mana daɗi gidanmu zai dawo kamar da”. Da sauri Riyyam-nsra yace. “Yah Ramadan to Hamma Rayyern fa yaushene zasu iso?”. Cike da jin dadi Ramadan yace. “In sha Allah su gobe al'hamis dai zasu iso, sai dai kasan su dole isan dare zasu”. Da sauri yace. “Awa nawa ne Mascow zuwa Nigeria?”. Kai ya Ramadan ya ɗan jinjina tare da cewa. “Awa goma sha biyu nefa harda ƴan mintuna, dama sukayi sa'a Nigeria daret suka samu babu juye.” Da sauri Mammy tayi Riyyam-nsra daƙuwa jin yadda ya daka tsallen murna. Kana ya fara rawa da juyi farin ciki. Mammy ya miƙawa wayar sukaci gaba da mgn da Ramadan ɗin. Nigeria Alhaji Idi Sale Dakata ne ruggume da Barrister Kabeer cikin jin dadi yace. “Alhamdulillah Kabir naji daɗi kace ranar asabar Junaid zai fito ko?”. Cikin tabbatarwa, Barrister Kabeer ya gyaɗa masa kai tare da cewa. “Sosai ma kuwa”. Kuma ruggume shi yayi yana mai jin daɗin ɗansa zai fito ya tayashi yaƙan ƙanin nasa. A Mascow kuwa, tuni sun gama shirye-shiryen su na tahowa gida Nigeria. Yayinda Jannart takeji kamar ƙara jan lokacin akeyi, harga Allah tayi ƙewar ƙasarta. Ƙarfe tara dai-dai na dare, Zaune take bakin gado cikin wasu tattausan kayan bacci, sai ƙamshi take bazawa, tana riƙe da waya, fuska cike da murmushin jin dadi tace. “In sha Allah Abba na gobe uwar haka dai, muna tare ai dasu Hafeez”. Murmushi mai sauti Barrister Kabeer yayi tare da cewa. “A lallai fa ke daga dawowa sai in gayyato su Hafeez ai dai kwa huta tukun”. Cikin zaƙuwa tace. “Ayyah Abba na dan Allah a kawo minsu”. Cikin tausasawa yace. “In sha Allah zan kawosu, amman ba daga randa kuka dawoba, sai ranar jumma'a sai in kawo miki su ko”. Cikin nitsuwa tace. “Toh Abbana”. A can sashin Rayyern kuwa, a karo na barkatai, ya kuma kalli, ƙofar ɗakinsa yana mai tsumayin shigowarta. “Ahhhhhhh”. Ya fesar da numfashi tare da kallon time a wayarsa da yake lallatsawa. A hankali ya miƙe tsaye, hannunsa ya zira jikin aljuhun jallabiyar dake jikinsa. Kana ya fita a ɗakin. Kai ya jinjina tare kwaɓe fuska lokacin da ya sauƙe idanunsa kan jakkunan Jannart ɗin da tun ɗazu ta fito ta jerasu a falon. A hankali ya tura ƙofar ɗakin nata, tare da makararriyar sallama, ido ya lumshe kana ya buɗe su a hankali. Juyowa tayi da sauri tare da zuba mishi ido, shi kuwa kwaɓe fuska yayi tare da tura baki like yaro. Hannu ta miƙa mishi, tare dayi masa murmushi. Kafaɗarsa ya maƙe kana ya tsaya a tsakiyar ɗakin. Cikin sauri ta maida hanlalinta a wayar da takeyi jin Barrister Kabeer na cewa. “Jannart saida safeko, naji kamar kin fara jin bacci”. Haka nan ta tsinci kanta dayin hamma tare da cewa. “Toh Abba na Allah ya bamu al'khairi”. “Amin ya Allah”. Yace tare da katse kiran. Da sauri ta ajiye wayar kana ta miƙe ta nufi garesa. Cikin sakin ɓoyeyyen murmushin ta faɗa ƙirjjnsa tare da ruggumeshi. “So sorry, me nayi kuma, zakayi fushi dani”. Still bai saki fuskaba saima tsayuwarsa daya gyara. Cikin kulawa tace. “Toh na tuba, ka yafe min, tun kafin in san laifina”. Ta ƙare mgnar tana mai cutsa yatsunsa cikin rigarsa. Kana tayi ɗigirgire manna lips ɗin ta tayi kan tattausan lips ɗinshi. Cikin amintaccen salo ta ɗan lashi su. Tura mata lips ɗinshi ya kumayi. Ganin hakan ne, yasata ɗan janye jikinta baya. Hannunta tasa ta kama kunnuwanta cikin yin ƙasa da murya tace. “Na tuba kayi haƙuri kayimin mgn”. Raɓawa gefenta yayi, tare da zama bakin gado. Sai kuma yasa hannunsa duka biyu ya dafe tsakiyar gadon, cikin kwaɓe fuska yace. “Keba!”. Matsowa tayi gabanshi ta durƙusa tare da cewa. “Me nayi?”. Ta kare mgnar tana ture rigarsa sama kaɗan ƙasan cibiyarsa zuwa kan mararsa ya bayyana, a hankali ta kife tattausan tafin hannunta a kan marar tasa. Wani irin sassayan numfashi ya fesar kana A hankali yace. “Nagama kamar farincin tafiyar nan kikeyi, like zaki bar uƙuba, sannan tun ɗazu ina jiranki baki zoba, kin barni ni ɗayaaaahhhh”. Yaja ƙarshen mgnar da ƙarfi sabida jin yadda ta fara yin ƙasa da tafin hannunta tana ture robar boxer inshi yanayin ƙasa dashi. Wani irin tsuma naman jikinsa ya farayi tamkar wanda yake da farfajiyar jini. Ita kuwa Jannart cikin lumshe ido tayi ƙasa da hannunta, har kan mararsa. “Ahhhhhhhh”. Suka sauƙe numfashi a tare. Cikin rawan jiki ya kowantar da bayansa bisa gadon. Ita kuwa Jannart cikin son sama mishi nitsuwa dayi mishi abinda tasan yana masifar son tayi mishi, wanda ta kwana biyu bata masa ba, sai yau taji tana bin umarnin zuciyarta. A hankali hankali ta manna yatsunta kan D ɗinsa da tuni ta zabura. Wani irin yanayin da bazai faɗuba ta farayi masa, tare da buɗe baki a hankali cikin yanayin raɗa tace. “Toh nasan garin kawai zan bari, zan tafi da farin ciki na kam, sannan ba gashi yanzuma muna tareba”. Tayi mgnar tana mai yin ƙasa da boxes ɗinsa hakan ya bawa D ɗinsa damar harbawa tayi waje da karfin. “Ya Salam”. Tace da ƙarfi tare da rumtse idanunta, da har yau sun gaza sabawa da ganin wannan abun. Da sauri ya rumtse ƙwayan idanunsa cikin wani irin gigitaccen yanayi ya sa hannunsa, bisa kanta, ya jawo kanta ya mannashi kan cinyarsa. Ta fahimci abinda ya ke nufin. Hakan yasa ta buɗe bakinta ba tare data buɗe idanunta data rumtsen ba. Wani irin fitinennen dogon numfashi sukaja a tare lokacin da manna Tongue dinta kan Naan ɗinsa. “Ahhhhhhhhhshhhhhhh”. Yaja narkekken numfashin lokacin da yaji ta fara yi masa shan lollypop. Karkarwa jikinsa ya farayi kamar mazari. Itama kanta haka jikinta ya ɗebi wani sabon rawa, Wasu irin numfarfashin da gurnani ya farayi kamar mayunwacin zaki. “Ohhhhhmygod Ahhhhhhhhhhsh shhhhhhhhjannnnahhhhhhhhh, ahuhhhhhhhsh”. Hakan da yakeyi ya tsananta rawan jikinta, ga kuma D ɗinsa da takeji tamkar huramata iska akeyi sabida masifar harbawan da yakeyi. Cikin rawan jiki ya tashi zaune, tare da gyara zamansa hannunsa ya ɗaura kanta yana mai tayata sarrafashin. Wasu irin masifaffun hawaye masu azabar ƙuna yaji suna tsastsafo masa cikin jijiyon kansa, tuni daina ji da gani gaba ɗaya ya ɗimauce ya gigice, sabida masifar daɗin da Janna inshi ke jiyar dashi. Jinsa yakeyi kamar a sararin samaniya. Haka yasa ya buɗa sawunsa da hannunsa kamar mai firewa sama. Wani dogon numfashi mai zafi yaja kana ya fesar tare da fuzgo mgn. “Ohhhhhsh thanks Janna, Zadakillahu ilman wa fikran wa yatta ƙinallahu jami'an ya Habittyh, Oho sooooh sweeeeeeet Sweetheart so sweeeeeeet thanks my dear”. Sakin surutan yakeyi a zauce dan shi kansa baisan ina yakeba me yakeyi ba da kuma abinda yake faɗinba yasan dai yana cikin wata duniya ta musamman wacce kuma yakeda tabbacin Janna ce ta kaishi duniyar. Ita kuwa Jannart gaba ɗaya jarumtarta da kuzarinta da kuma ƙarfin halin ta ta halarto, domin sama masa cikekken nitsuwa mu samman yanzu da taji yana ta maimaita faɗin. “Yah ubangiji talikai yayi miki al'barka ya miki tukuici da al'janna maɗaukakiya”. Gaba ɗaya karkarwa mai zafi yakeyi. A ƙalla 40 minute suna cikin wannan yanayin da zuwa yanzu Naan ɗin ya fara fita hayyacinsa wani irin masifeffen duhune ya fara rufe masa idanu da jiri mai ƙarfi. Da ƙarfi Jannart ta janye kanta daga gareshi sabida jin wani irin azabebben ƙara mai ɗan karen sauti da ya saki da ƙarfi. A gigice ya riƙon Da ɗinsa data fara kwaranyowa. Da ƙarfi ya fara ziraramatashi a baki, wanda har yana taɓa fuskarta kusan 3 minute. Sai kuma taji ya saki wani irin raunataccen kukan mai sassayan sauti. Hannunsa yasa ya jawota jikinsa da ragowar ƙarfinsa. Komawa sukayi suka faɗa kan gadon. Sauri-sauri ya fara zame mata rigarta, dama nasa. Blanket ya jawo ya rufesu, cikin karkarwa ya mata ƙawanya da ƙirjinsa. “Yah Allah Ka da ɗaɗawa wannan baiwataka rayuwar duniya da ƙiyama fiye da yadda ta daɗaɗamin ya Allah kayi mata tukuici da jannatul firdausi, ya Allah ka gani inada Kekkyawar yaƙini da lamuni a kanta ita ɗin mace amintaccen a wurin mijinta ya Allah ka azurtamu da zuriya ta gari ɗayyiba mai nagarta, ya Allah ka azurtamu da zaman lfy. Ya Ubangijin talikai ka yassare mata duk wani abu da ya tsananta a rayuwarta, Allah yayi miki al'barka al'farmar Annabi da al'ƙur'ani”. Ya ƙare mgnar yanayi mata wani irin gigitaccen salo mai kashe jiki da zuciya. So yake ya sama mata kwatankwacin nitsuwar data sama mishi. Hakan yasa yakeyi mata wasu irin masifeffun abubuwan da sukasata, fara sakin shessheƙan raunataccen kukan tare dayin narkekken miƙa. “Ahhhhhh Naaaaaannnnnn, Ashhhhhhhhh Naaaanunaaaaaaaa”. Gyara durkusansa yayi tsakiyan sawunta yayi ƙasa da kansa. Wani irin masifeffen ƙara mai azaban sauti Jannart ta saki tare da cusa yatsunta cikin sumar kansa. Ta fara caƙudawa a gigice sabida jin ni'imantaccen salon da yakeyi mata da tongue ɗinsa mai gigitarwa. Wani irin dadɗan ƙamshin turaren Al'ajabu da take amfani da shine yake ƙara gigitashi. Kar-kar haka take karkarwa tana mai sakin kararraki. Da sauri yayi sama jin ta fara kwaranya. A hankali ya sake mata nauyinsa tare da ruggume ta gam. “Wachhhhhhhhhhhh”. Suka saki sautin a tare sabida, samun nitsuwarsu da sukayi a tare. “Ahhhhhhhhh! Hhhhhhhhh!! Ahhhhh!!!”. Haka suke sauƙe numfashi kamar waɗanda sukayi tsare. Wani irin sakewa tayi laƙwas a jikinsa. Hakan yasa ya jawota kansa. Ya ruggume tsam yana mai manna mata kisakisai a goshi... A ƙalla awa ɗaya suna a haka kafin numfashin su ya dai-dai ta, Cikin tattausan murya yace. “Jannaaaaa”. Cikin narkekken sauti tace. “Naaaanu”. Bayanta ya shafa tare da sakin murmushi mai cike da jin dadi kana a hankali yace. “Ngd Allah yayi miki al'barka, kin samu lada mai tarin yawa Jannata”. Kai ta gyaɗa masa sabida baccin daya fara kamata. Cikin sanyi ya zareta a jikinsa kana a hankali ya sauƙa kam gadon. Yana mai suturce jikinsa. Bathroom nata ya shige, wonka yayi kana ya fito. Har ta fara bacci hakan yasa a hankali ya tallabota, da sauri ta buɗe idanunta, ƙirjinta ya shafa tare da cewa. “Muje kiyi wonka kada muyi baccin da najasa a jikinmu ko?”. Kai ta gyaɗa mishi sabida ita kanta tasan fuskarta na buƙatar wonkewa. Haka yasa taje tayi wonka kana ta fito. A zaune ta sameshi bakin gadon. Ganin tane yasashi koma ya kwanta tare da kamo hannunta, kanshi ya kwantar da ita, kana yaja musu borgo, a hakan sukayi baccinsu mai daɗi. Washe gari misalin ƙarfe shida dai-dai suna tsaye A tsakiyar falon, wannan Banasaren na tsaye gefe. Rayyern ya miƙa masa key ɗin gidan dana mota. Kana da ya kalli Dr Sulaiman dake tsaye yana cewa. “Dan Allah mu tafi kafa san bakwai dai-dai jirginmu zai tashi”. Ya ƙare mgnar yana bin bayan banasaren da ya ɗauki sauran jakukkunan su yayi gaba. Shi kuwa Rayyern juyowa yayi ya kalli Jannart data lumshe idanunta kana ta buɗesu a hankali tana kallon tsakiyar falon tare da jujjuyawa. Murya a narke tace. “Wannan ƙasa ta Mascow, ƙasa ce ta musamman data shiga tarihin rayuwata, ina son wannan gidan zanci gaba da sonshi har iya rai da mutuwa, Naan”. Ta kira sunansa a hankali cikin rawan murya. Da sauri ya matso gabanta cikin wani irin raunataccen yanayi yace. “Na'am Janna". Idonta na ciko da hawaye tace. “Babu wani gida da naso a faɗin duniyar nan kamar wannan gidan, har abadan kuma bazanso wani gidaba a duniya dai kamarsa Aljanna ita nafi so, sai kuma wannan gidan, domin gidane daya kasance jigon wasu abubuwa na rayuwata da bazan mancesuba muddin ina numfashin”. Ta ƙare mgnar hawaye na subce mata, da sauri yasa tafin hannunsa ya tallabe haɓarta cikin tsare kwayar idanunta da nasa idanun murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Kodai mu fasa tafiya ne Janna?”. Cikin sanyi tace. “A'a ina kewar gida, amman ji nakeyi kamar in na tafi bazan sake zuwa nanba, kuma gidan ya zamemin abokin rayuwa, a watanni huɗu, na rayu dani dashi babu shamaƙi na fuskanci ababe masu yawa a ciki, duda nasan bani da hurumi a cikinsa. Amman tabbas Mascow tayimin sanadin samun sakekkiyar rauwa”. Ta ƙare mgnar tana faɗawa jikinsa. Haka nan wani irin rauni ya rufesa. Tallabe kanta yayi tare da ɗaura tongue ɗinsa kan haɓarta da hawaye ke kwaranya, da sauri ta lumshe idanunta jin ɗumin tongue ɗinsa yana lasar dukkan hawayenta dake kwaranya. Dai-dai lokacin Dr Sulaiman ya kuma leƙowa cikin zaƙuwa yace. “Haba dan Allah ya isa haka, ace mutane kamar tattabaru, tarefa zaku tafi dan Allah ku fito mu tafi kadafa mu makara”. Da sauri Jannart ta janye jikinta daga gareshi tana mai gyara mayafinta. Shi kuwa Rayyern hannunta ya kamo kana suka, nufi hanyar fita, suna tafiya tana waiwayen gidan. A haka har suka fita rufe gidan yayi kana suka shiga bayan motar suka tafi, tafiya kaɗan sukayi suka tsaya a Metropolis shopping mall. Bisa umarnin Rayyern. Hannunta ya kamo suka fita a tare, Hararan Dr Sulaiman yayi jin yana cewa. “Yah Salam wlh in kasa muka makara ka cuceni, dan duk burina yau da matata zan kwana”. Bai kulashiba, suka shiga ciki. Wasu irin datsa-datsan kayyaki masu masifar kyau ya saya mata kusan kala bakwai, kana ya jidi Chocolate ɗinsa kala-kala. Sannan suka wuce gefen kayan ƙawa namu na mata. A bakin wurin ta tsaya, sabida kiran Barrister Kabeer daya shigo wayarta. Shi kuwa shigewa ciki yayi. Cikin 4 minute ya fito da wata yar karamar box. Hannunta yaja sukaje wurin biya. Sai dai hankalinta na kan wayar da takeyi. Jin kuɗin da aka kirane yasata juyowa da sauri dan ba kuɗine na wasaba. Shi kuwa katinsa ya miƙa musu suka cire abinsu. Kana suka fita da maikatan. Airport. Ƙarfe bakwai dai-dai jirginsu ya tashi. Wani irin sassayan numfashi Jannart ta fesar tare da lumshe idanunta kana ta meda bayanta ta jingina da jikin kujerar a hankali tace. “Ina kewar Mascow tun yanzu”. Baiji mai taceba, sai dai ganin yadda tayine yasashi jawota jikinsa ya manna kanta a kafaɗarsa yana mai shafa fuskarta da hannu ɗaya. Dr Sulaiman kuwa yana can bayansu, haka yasa baisan wainar da ake toyawa ba. A hankali jirgin ya fara ratsa sararin samaniya... A nan gida Nigeria kuwa, yau tun sassafe Mamy take kitchen, in ta ɗan gajine taje huta hakane yasa har yanzu ƙarfe bakwai na dare bayan tayi isha kenan tana ciki. Aikin tarbarsu takeyi babu kama hannun yaro. Ramadan ne ya shigo kitchin din yana mai shaƙan ƙamshi kai ja jinjina tare da cewa. “Wow Mamy wannan ƙamshi haka duk na shalelene”. Murmushi tayi tana mai kwashe pepper chicken ɗin dake zubawa wani irin masifeffen ƙamshi. Da sauri Ramadan yasa hannunsa ya ɗauki plate, ƙunɗun dankwalelliyar zabuwar ya soka da fork ya saka a kan plate ɗin kana ya zauna a kujerar dake gaban ɗan table ɗin dake tsakiyar kitchen ɗin. “Ba dai gidansu Raihana zaka je baki?”. Mamy ta tambaya tana mai motsa kunun gombawa data zubawa zuma. Kai ya ɗan tausaya tare da haɗiye naman daya tauna kana yace. “Wlh can nake son zuwa kam to, amman yanzu Hamma Rayyern ya kiranni sun sauƙa a Abuja. Kuma yace ƙarfe takwas dai-dai-ta jirginsu zai taso zuwa Kano. Wai kada in shanyasu su sameni a can, so zan bari sai na ɗaukosu zanje ko a tsastsayene”. Taɓe baki Mamy tayi tare da cewa. “Ohhh ni Ruƙayya Allah dai yasa ayi auren nan lfy kowa ya huta, wannan jarabar naci haka”. Baki ya ɗan tura tare da cewa. “Amin to ammanfa Mamy tun jiya da ranafa rabona da ita yau tunda gari ya waye ban gantaba bata ganni ba”. Kwaffa tayi tare da cewa. “Allah ya kyauta”. Amin yace yana maici gaba da cin naman. Sai bakwai da rabi ya miƙe tare da cewa. “Bari inje inyi al'wala in tafi masallaci dan banyi ishaba daga can kuma zamu wuce Airport ɗin da Hadi da Baba Mauɗo”. Cikin jin dadi tace. “Toh Allah ya kawoku lfy”. Amin yace yana fita. Ita kuwa Mamy side ɗinsu ta wuce a falo ta samu Abba, da alamun masallaci zai tafi cikin mamaki tace. “A'a yaushe ka dawo daga wurin Barrister Kabeer ɗin? Lfy dai kam yace yana son ganin ka? Badai wani abu bane kam ko!?”. Cikin yanayin da akwai abinda ya ɓata masa rai yace. “Eh ba komai, kina kitchin na wuce baki jini bane ina saurine naga lokacin salla na gotawa”. Ya ƙare mgnar yana fita, har yaje bajin ƙofar kuma yace. “Yauwa an gyara side ɗin Jannart ko?”. “Eh a gyare yake amman ai itan ba kace in sun dawo saman zasu tare side ɗin Rayyern ba, tun randa kasa aka sauya musu kayyakin side din nasu”. Cikin tsuke fuska yace. “Toh na fasa, a inda take da kafin su tafi zata zauna in sun dawo can zaku kai mata kayanta, ban amince ta je inda Rayyern yakeba, kuma shima ban lamunce masa shiga nan side ɗinta ba”. Cike da mamaki tace. “Toh kuma kasan Riyyam-nsra da yar uwarsa da mahaifiyarsu zasu taho gobe, kuma nanne masauƙinsu.” Cikin bada umarni yace. “Ayi yadda nace!”. Da sauri tace. “Toh”. Daga nan ya fice, ita kuwa da idanu ta takarda cike da mamaki. Ƙarfe takwas da minti arbai da biyar dai-dai. Suka fito harabar inda masu ɗaukar matafiyan suke, Cikin tsananin jin daɗin Ramadan daya hangosu ya nufesu da sauri tare da cewa. “Alhamdulillah yau gidanmu zai cika da farin ciki”. Ya ƙare mgnar yana ruggume Hamma Rayyern ɗin nasa. Shi kuwa Rayyern gyara riƙon da yayiwa hannun Jannart yayi, tare da ɗan buge ƙeyar Ramadan da hannunsa ɗaya yace. “Rawan kai ko, Riyyam-nsra ya koya maka halinsa”. Sai kuma yayi sauri ya saki hannun Jannart tare da zuwa ya ruggume Baba Mauɗo da yake ta murmushi mai cike da jin dadi. Shi kuwa Ramadan Ruggume Dr Sulaiman yayi tare da cewa. “Kai Alhamdulillah Hamma Rayyern kayi min gatan duniya daka dawo da Dr Sulaiman zan samu damar cin amarcina son raina, akwai mai kula da asibiti. Kai naji dadina in Sha Allah hutun wata uku zaku bani ko Hamma Rayyern”. Harara Rayyern ya watsa mishi. Shi kuwa baima kulaba sai saurin sake Dr Sulaiman yayi tare da dawowa gaban Jannart, Gyara tsayuwarsa yayi tare da cewa. “Toh Hamma Rayyern wannan balarabiyar fa, kai My Aunty lallai Mascow ta amsheki wannan kyau haka”. Da sauri yayi ɗan tsalle tare da juyowa jin an ɗan mari ƙeyarsa ganin Hammansa ne yasashi sakin dariya. Rayyern kuwa cikin mutuntaka yace. “Baba Mauɗo anya kuwa baza'a fasa auren nanba sai bayan salla kadafa Ramadan yayi ta zurma azuminsa”. Yayi mgnar kamar suɓutar baki, kuma abune dake ransa. Shi kuwa da sauri yace. “Kai Hamma Rayyern aniya bi aniya”. Dariya sukayi baki ɗaya, ita kuwa Jannart gaban Baba Mauɗo ta rusuna cikin girmamawa tace. “Ina yini Baba Mauɗo”. Cikin sakin fuska yace. “Lafiya lau Jannart ya hanya”. Alhamdulillah tace tana miƙewa tsaye. Motan Ramadan Baba Mauɗo ya shiga gaba gefen mai zaman banza. Rayyern da Jannart kuwa baya. Hadi kuwa Dr Sulaiman ya ɗauka ya nufi gidansa dashi kai tsaye. Tafiya sukeyi cikin motar suna hirar yaushe gam har suka isa gida. Da sauri Mamy ta nufo falon jin yadda Ramadan ke auna mata kira. Tana fitowa Falon suna shigowa, Cikin sassarfa Jannart ta nufeta tana cewa. “Oyoyo Mamy i miss U so much Mamy”. Ta ƙare mgnar tana faɗawa jikin Mamy cikin jin dadi Itama Mamy cike da tarin farin ciki ta ruggume ta tsam a jikinta tare da cewa. “Alhamdulillah ɗiyata ta dawo lfy, Jannart nima nayi kewarki matuƙa gaya. Shi kuwa Rayyern da sauri ya isa gaban Abba dake zaune bisa kujera, zama yayi gefensa tare da ɗaura kansa bisa cinyar Abba da tun jiya yakejin bugun zuciyarsa na tsananta. Hannunsa yasa a kashi yana shafawa tare da cewa. “Sannu Rayyarn Barka da isowa lfy”. Ramadan kuwa idanu kawai ya zuba musu ganin yadda suke cike da farin ciki. Hadi da Ari kuwa jakkunan su, suke ta shigo dasu suna ajiyesu a tsakiyar falon. Cike da so da kulawa Mamy ta ɗan ɗaga Jannart a jikinta. Cikin tsananin jin daɗin tace. “Masha Allah ɗiyata kinyi kyau, wannan farin haka ko Larabawa sai haka”. Cike da kunya Jannart ɗin ta rusuna gefen Abba tare da cewa. “Abba ina yini”. Cikin tarin kulawa yace. “Lfy lau yar al'barka Ubangijin talikai yayiwa rayuwarki al'barka”. Cikin jin dadi tace. “Amin Ya Allah Abba na”. Shi kuwa Rayyern wani irin kallo mai wuyar mancewa yayimata kana ya dawo da kallonsa ga Abba daya tsaresa da ido. Cikin ɗan yanayin kunya yace. “Abba nifa bakayi min addu'a ba”. Cikin sakin murmushi yace. “Allah ya maku al'barka”. Amin sukace baki ɗayansu. Mamy kuwa jawo hannun Jannart tayi ta ajiyeta gefenta. Tare da cewa. “Kunyi salla ko?”. Kai Jannart ɗin ta jinjina mata. Haka yasa tace. “To muje dinning table kawai ɗiyata muje kuci abinci. Harda miyarki nayi muku nasan kuna sonta”. Cikin jin daɗi tace. “Ayyah sannu da aiki Mamy”. Shi kuwa Rayyern kai ya jinjina mata alamun yana zuwa. Ramadan kuwa bin bayansu yayi tare da cewa. “Allah sarki Riyyam-nsra yau za'ayi babu shi”. “Gobe in yazo zanyi masa nasa ai”. Jannart ta faɗa tana zama kan kujerar da Mamy ta ja mata, shima Ramadan zama yayin, Ita kuwa Mamy hannu tasa ta buɗe kular da ta cika musu da miyar kasen da yasha kayan haɗi, uhhhh Ramadan yaja numfashin sabida ƙamshin tururin daya dakesu. Jannart kuwa da sauri tasa hannunta ta toshe hancinta sabida wani irin tashi mara daɗi tajin madadin kamshi. Murmushi Mamy tayi tare da cewa. “Kai kaga banda fa kai a miyar nan, ta diyatace”. Ta ƙare mgnar tanayiwa Jannart kallon mamakin yadda ta toshe hancinta da hannu ɗaya. Turo mata kular tayi gabanta, hakan yasa kab tururin ya buɗe ta, Wani irin yunƙurin amai da kakari mai ƙarfine taji yana taso mata daga can cikin cikinta. Warin miyar ya cika mata hanci hakan yasa tasa hannunta duka biyu ta toshe bakinta da hanncinta da masifan ƙarfi. Da sauri Mamy tace. “A'a ya dai Jannart”. Kai ta fara jujjuyawa tare miƙewa tsaye da sauri. Tuni wani irin fitinennen yunƙuro ya fara zuwar mata. Da sauri ta isa gaban washing hand baby dake dinning area ɗin. Da sauri itama Mamy tabi bayanta cikin tashin hankali tace “Subahallahi Jannart amai”. Ina babu mgn sai yunƙurin amai da kakari takeyi da ƙarfin ƙarfi. Da sauri shima Ramadan ya miƙa tare da cewa. “A'a Hamma Rayyern amaifa takeyi”. Rayyern dake falo kusa da Abba kuwa, da sauri ya miƙa tsaye ya nufisu. Yana cewa. “Wake Amai”. Ragowar mgnar ta tsaya a bakinsa ne ganin Mamy na tallabe da kafaɗun Jannart ɗin ita kuwa Jannart. Sai kakari da yunƙuri takeyi tana ta sheƙa aman ɗan juice ɗin da tasha a cikin jirgi. Amai takeyi tamkar zata amayo da yayan hanjinta amaine irin na masu ƙaramin cik...! By *GARKUWAR MARUBUTA* *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* Cikin tsananin tashin hankali da ruɗani ya iso garesu. Tare dasa hannunsa ya jawota jikinsa yana mai cewa. “innalillahi wa innailaihi raji'un Janna Meya sameki?”. Karkarwa jikinta yakeyi kamar zata zube ƙasa, kana ga yunƙurin yaƙi tsayawa, wata iriyar fitinenneyar zuface mai ƙarfi ta keto mata. Har yanzu kakarin takeyi amman aman yaƙi zuwa. Da sauri ya ruggume ta a jikinsa, bayanta ya fara shafawa tare da cewa. “Yah Salam Janna meke damunki gaya min”. Narkewa tayi a jikinsa dan gaba ɗaya ƙarfinta ya tafi ji takeyi kamar zata faɗi. Ramadan ne ya ja musu kujera tare da cewa. “Hamma zaunar da ita”. Cikin tarin damuwa yace. “Ramadan zata faɗi kaga bafa yadda takeyi, Please ka duba min ita, Abba zo kaga yadda takeyi fa innalillahi wa innailaihi raji'un Jannaaaaaaaaaa”. Yayi mgnar cikin raunatacciya kuma gigitacciyar Muryar da tasa Abba zuwa da sauri. Gaba ɗaya ya gigice ita kuwa har yanzu yunƙuri da kakarin aman takeyi gwanin ban tausayi. Cikin damuwa Abba yace. “Subahallahi, Rayyern ajiye ta. Jannart meke damunki? Ramadan maza ɗauki akwatin taimakon gaggawa”. Da gudu Ramadan ya nufi side ɗinsu. Mamy kuwa da sauri ta kamo hannun Jannart ɗin tare da cewa. “Ya ilahi Jannart kiyi mgn meke damunki gayamin”. Cikin azabebben kakari da yunƙurin da takeyi ta nunawa Mamy miyar kasen daketa tururi har yanzu tace. “Mamy a rufe miyar nan wari yakeyi”. Cikin tsananin mamaki Mamy ta rufe kular tare da cewa. “Jannart wari kuma?”. Wani dogon numfashi ta fara ja mai tsawo jin an rufe miyar ta fara jin sauƙin tururin dake shiga hancinta, cikin sauƙe numfashi ta manna bayanta da jikin Rayyern ɗin tana mai maida numfashin. Kai Mamy ta jinjina tare da sauƙe numfashi a hankali tace. “Ayyah Jannart sannu Rayyern yanzu haka take fama da amai?". Kanshi ya jujjuya mata yana mai sharce mata zufan dake goshinta yace. “A'a Mamy ni ban taɓa ganin tana amai ba”. Gyara zamanta tayi still dai hannunta na kan hancinta. Dawowar Ramadan ne yasa Abba ɗan ja baya tare da cewa. “To gsky muje asibiti kawai zaifi”. Cikin sauƙe numfashi tace. “Abba aman ya tsaya ai, ba matsala”. Tayi mgnar cikin rauni da kasala. Cikin kulawa Abba yace. “Anya kuwa Jannart”. “Da gaske bana jin komai Abba”. Shi kuwa Rayyern juya kujerar yayi ta fuskanci washing hand baby ɗin cikin yanayin mai cike da tsantsar kulawa, ya wonke mata hannunta. Da bakinta, sai kuma ya tare ruwa yasa mata a baki, kuskure bakinta tayi, kana ya wonke cikin wurin. Sannan ya juyo kujerar, kan table ɗin. Ganin abin nasa azimun ne yasa Abba juyawa ya koma falo. Ramadan kuwa da yanzu ya iso, cikin kulawa yace. “Aman ya tsaya?”. Murmushi Jannart tayi tare da cewa. “Eh ya tsaya zo kaci abinci.” Cike da mamaki duk suka zauna suka sata a tsakiya. Suna kallon yadda take sauƙe numfashi. Cikin kulawa Mamy ta jawo filas cup ta ɗauka mai ɗan girma, kunun gombawa ta tsiyaya cikinsa kana ta miƙa mata. Da sauri ta amsa tare da kai cup ɗin bakinta dan wani irin masifeffen kwaɗayin kunun taji wanda a take yawun bakinta ya tsinke, lumshe idanunta tayi sabida jin dadinsa. Da sauri Ramadan ya ɓalle maganin amai kwara ɗaya, ya miƙa mata, ba musu ta amsa ta haɗiyeshi sabida taji azabar kakarin yasata yin laushi. Shi kuwa Rayyern gaba ɗaya ya gaza yin komai sai kallonta yake cike da mamaki, shi kansa sai yanzu yake ganin wani irin matsanancin farin da tayi har wani yellow-yellow tayi, ko dan acan yana ganin turawane yasa baiga tsananin farintaba, ko kuma dan yanzu Mamy dake ba fara sosai bace na kusa da ita koma dai menene farinta yayi yawa yayi kamada dana masu ɗanyen jiki. Ita kuwa Mamy plate ta ɗauka pepper chicken ɗin ta zuba masa tare da soyyam arish kaɗan. Sai kuma ta haɗa masa tea mai zafi. Jan plate ɗin yayi gabanshi jin Mamy na cewa. “Ungo maza kaci kuje ka dubata a asibitin”. Fork ya ɗan ɗauka tare da soka tattausan tsoka da arish kana ya nufi bakinta dashi. Da sauri ta jujjuya mishi kai kana tace. “A'a nifa kunun nan ya isheni”. Ta kare mgnar tana toshe hancinta. Haka kuwa akayi duk abinda aka ce mata gashi sam taƙi. Ramadan kuwa juyawa yayi ya dawo falo don maida kaya aikinsa. Abba ne ya nuna masa jakkunan da sunan Rayyern ke liƙe a kai yace. “Kai masa su ɗakinsa”. Ba musu ya ɗaukasu. Yana sauƙowa kuma Abba ya nuna masa na Jannart ɗin tare da. Nuna mishi ɗakinta, haka ko akayi ya ɗauka ya kaisu kana ya wuce dinning area. Sukaci abinci, Suna fitowa falon Mamy ta kalli Jannart tare da cewa. “ Shiga side ɗinki, ki samu ki ɗan watsa ruwa zakiji ƙarfin jikinki”. Ta ƙare mgnar tana nuna mata ƙofar ɗakin nata, haka yasa Jannart ta nufi inda tasan nanne ɗakinta. Shi kuwa Rayyern ido ya zubawa Mamy. “Kai me kake kallonta haka?”. Abba ya faɗa cikin tsare gida. Shi kuwa Rayyern cikin kwaɓe fuska yace. “Babu”. Yayi mgnar kamar wani abun tausayi. Ita kuwa Jannart a hankali ta fito Bathroom ɗinta, cikin yanayin kasala. Tana mamakin abinda yasata amai, da kuma sauyin da ta samu a jikinta tunda tayi aman take jinta wata iriya a haka dai tayi ta ɗan shafa mai, kana ta sauya kaya sannan ta kuma fitowa. duk suna falon sai Abba dake can waje wurin Baba Mauɗo. Hira sukeyi cike da kewar juna. Ɗikunan bikin da akayi musu. Mamy ta fito musu dashi. Suna kallo, cikin jin daɗi Jannart tace. “Masha Allah Mamyna mun gode”. Sai kuma suka kalli Rayyern da ya amsa kiran da Riyyam-nsra ke tayi masa. “Barka da isa lfy Hamma Rayyern”. “Barka dai Riyyam-nsra, ina Mammy yaushe zaku taso?”. Yaya tambayar a jere. “Mammy na gida ni kuma ina wurin surkarka ne, zan sallameta, in sha Allah gobe uwar haka ai tuni mun iso”. Cikin kula yace. “Toh Allah ya kawo mana ku lfy”. Amin yace kana ya bawa Jannart wayar kamar yadda Riyyam-nsra ɗin ya buƙata cikin jin dadi tace. “Ga nan ɗikunan ka dana Zaiton hardama Mammy an mata ɗinki Allah yasa dai suyi mata”. Cikin sauri yace. “Zasuyi ai Hamma Ramadan ya haɗata da telan sunyi video call ya ganta”. Cikin zaƙuwa tace. “To Allah ya kawoku lfy”. Amin yace kana sukayi sallama. Su kuwa Anan sukayi ta hirar yadda bikin zai kaya har zuwa wani ɗan lokacin. Jannart ce zaune gefen. Mamy data bata cup ɗin kunu ganin yanzuma taƙi cin abinci. Amsa tayi tare da cewa. “Nagode”. Da sauri Mamy tace. “in akwai abinda kike son ci ki gaya min in dafa miki”. Da sauri tace. “Ba komai Mamy yanzu kam na ƙoshi in nasha kunun sai kuma da safe.” Ta ƙare mgnar tana amsa kiran Barrister Kabeer daya shiga wayarta. “Masha Allah ɗiyata ta dawo”. Cikin jin dadi tace. “Abbana na dawo, a kawo min su Hafeez mana”. Da sauri yace. “Kada ki damu in Sha Allah da safe zan kawo miki su”. Cike da jin daɗi tace. “Alllah ya kaimu”. “Amin ɗiyata, ki huta gajiya, zamuzo harda Auntynki”. Cike da jin daɗi take. “Kai Alhamdulillah naji daɗi na”. Daga nan sukayi sallama. Rayyern kuwa da Ramadan, tuni suka wuce Mai Nasara hospital. Lungu da saƙo suke zagayawa, yayinda ko ina yake fes-fes haske kamar rana. Jinjina kai Rayyern yayi tare dafa kaɗan Ramadan kana yace. “Alhamdulillah Ramadan kayi ƙoƙarin naga dukkan majinyatanmu cikin Kekkyawar kulawa ta musamman komai yana tafiya dai-dai bitsa tsari, naji daɗi haka, nasan ko yanzu na barka da aikin asibitin zakaji da komai”. Cike da jin dadin ya yaba masa da akayi ya buɗe musu ƙofar Office ɗin Rayyern ɗin kana suka shiga ciki yana cewa. “Amman dai za'a bani hutun amarci ko”. Tsaresa da ido yayi hakan ne yasa yayi ƙasa da kansa. Sai kusan ƙarfe goma harda wasu mituna suka fito. Daga asibitin kai tsaye gidansu Raihana ya wuce ganin sha ɗaya bata cikaba sabida jarabebben naci. Shi kuwa Rayyern daga asibitin gidansu Usman PA ya wuce. Nasir ƙanin Usman ɗin da Mahmoud abokinsa daya fara bawa Jannart bayanai a kan Rayyern ɗin ya samu a ƙofar gidan. Ganin sa yasa Naseer saurin buɗe masa ɗan madaidacin gate ɗin. Yana mai cewa. “Masha Allah Hamma Rayyern Barka da dawowa, mu isa ciki”. Cikin ɗan sakin fuska yace. “Umma na nan ko?”. Ya gyaɗa mishi tare da cewa. “Harda Yah Usman ɗin ma”. Suna shiga falon suka samu, Umma da Usman ɗin suna zaune. Ganin uban gidan nasane yasa Usman miƙewa da sauri tare da cewa. “Kai Sir mai abin mamaki baka gajiya dayi mana bazata”. Cikin alamun shaƙuwarsu yace. “Umma wurinki nazo in gaidaki duk da naga dare yayi”. Ya ƙare mgnar yana zama gefen Umma, shi cike da jin dadi Umma tace. “Aiko naji daɗi Rayyanu na, ya hanya ina surkar tamu tana lfy dai ko?”. “Alhamdulillah Umma”. Sai kuma ya miƙa wa PA hannu wanda shima hannun ya miƙa masa musabiha sukayi kana sukaci gaba da hira. Harsu Naseer. Sai kusan ƙarfe sha ɗaya da kwata kafin ya sallamesu, ya tafi. A gida kuwa, hira sosai Mamy keyi da Jannart tana bata labarin rawan kan Ramadan dariya sosai takeyi harda kerkerta. A can gidansu Raihana kuwa, Daddynta ne ke tsaye jikin window ɗakinsa dake sama, cikin yanayin nazari da zurfin tunani ya zubawa Ramadan dake zaune gefen Raihana yanayi mata wani irin kallo mai kama dana maita, kallone da duk wanda ya gani yasan na cikekkun jarababbune, ya lura gaba ɗaya jikin yaron rawa yake kamar mazari. Numfashi mai nauyi yaja tare da sake labulen ya koma ya zauna yana kallon time. Shi kuwa Ramadan sha ɗaya da rabi dai-dai ya sallami Raihana, har gaban mota ta rakasa, cikin narkewa yace. “Baby wlh ji nake kamar kada in tafi, gani nake dararen suna yimin tsawo”. Cikin jin kunya tace. “Saida safe”. Tana faɗin haka ta juya ta tafi. Cike da zumuɗi yaja motar ya tafi. A falon ya samu Mamy da Jannart suna hira, haka yasa ya zauna akaci gaba da hira Jannart na mishi tsiya. A hankali Mamy ta sauƙe numfashi ganin Jannart ɗin nata hamma da lumshe idanunta, cikin kulawa tace. “Jannart jeki kwanta dare yayi naga kina ta hamma. Gashi har sha ɗaya da rabi tayi gota”. Murmushi tayi tare da lumshe idanunta. Cikin tsokana Ramadan yace. “Gsky kam Mamy bare ma masu ƙaramin ciki da bacci”. Cikeda mamaki ta juyo ta kalleshi sai kuma ta kauda kao ganin dariyar tsiya yake mata. Shi kuwa miƙawa tsaye yayi tare da cewa. “Uhmm ni bari inyi ciki in Kira tawa masoyiyar”. Ya ƙare yana haurawa sama. Itama Jannart miƙewa tayi a kunyace, dan Ramadan ya kumyatata, A ranta tace. “Wa ciki yoh ni ina ni ina ciki? Indai ba'a ruwa ake shansaba.” A fili kuwa kai a sunjuye tace. “Mamy sai da safe”. Cikin jin dadi Mamy da dama tuni kallon mai ciki takeyi mata tace. “Toh Allah ya bamu al'khairi ɗiyata”. Amin tace tare da wucewa ɗakinta, kana ta maida ƙofar ta rufe. Ita kuwa Mamy dake falo da sauri ta juyo ta kalli Abba da ya shigo falon, gefenta ya zauna tare da cewa. “Kawo min coffee ɗina nan”. “Toh yau kuma a falo za'a sha kenan”. Tace tana nufar kitchen tana mamakin hakan. Dai-dai lokacin kuma Rayyern ya turo ƙofar ta shigo tare da sallama a bakinsa. Amsawa yayi cikin yanayin tsare gida, gefen Abba nasa ya matso cike da son ganin wulgawar Jannart ɗin ya fara jujjuya idanu kana a hankali yace. “Abba Barka da dare”. “Yauwa Barka dai”. “Uhm Abba yau kuma kai kaɗai inasu Mamy”. Kanshi ya juyo ya kalli Mamyn dake shigowa. “Babana ka dawo ne”. Mamy ta faɗa cikin kulawa. Kanshi ya ɗan jinjina tare da kallon ƙofar falon Jannart a karo na barkatai yace. “Eh Mamy ya mai jikin?”. Cikin kulawa da yanayin da yake ciki tace. “La Alhamdulillah ba komai bata sake aman Bama, tun ɗazuma hira mukeyi da naga tana jin baccine nace taje ta kwanta”. Kanshi ya jinjina kana ya kuma kallon Abba daya tsare fuska. Miƙewa yayi tare da cewa. “Bari inje in ɗan watsa ruwa”. Da sauri ya kalli Abba da yace mishi. “Toh saida safe”. Yi yayi kamar bai jisaba ya haura saman. Shi kuwa Abba coffee ɗinsa da Mamy ta haɗa masa ya fara sha, ita kuwa Mamy gefenshi ta zauna tana ɗan mishi hira. Bayan kamar 30 minute, Abba ne ya juyo kansa a hankali ya kalli steps ɗin sauƙowa, sabida jin takun mutun. Rayyern ya gani cikin wata tattausar jallabiya maroon collor mai shaƙi. Shima Rayyern Abban ya zubawa idanu cike da mamakin ganinsu a falon har yanzu. Cikin kauda kai ya ɗan sosa sajensa da bayan hannu kana ya ƙarasa sauƙowa ƙasan. “Babana bakayi bacci bane?”. Cewar Mamy. Fuskarsa ya ɗan kwaɓe tare da kallon ƙofar ɗakin Jannart wanda hakan yasa Abba jinjina kai tare da tsareshi da idanu shi kuwa, cikin sanyi yace. “Eh da..ma”. “Dama me?”. Abba ya faɗi still idansa na kansa, da sauri yace. “Uhmm Dam Chocolate na nazo karɓa”. Yayi mgnar cikin inda-inda da kallon ɗakibta, Shi kuwa Abba gyara zama yayi tare da cewa. “Naga ai ɗazu Ramadan yasa wasu a Fridge je ka duba”. Kwaɓe fuskarsa ya kumayi kamar zaiyi kuka. Allah ya sani bazai iya bacci ba tare da itaba. Yana begen ɗumi da ƙamshin jikinta, cikin ransa yace. “Abba bazaka gane bane”. Asheko bai san mgnar ta fito fili ba. “Bazan ganeba kamar yaya? To ai sai ka ganar dani”. Abba ya faɗa a daƙile. Da sauri ya nufi kitchen ɗin yana cewa. “Eh Abba babu irin wanda nake sone a Fridge ɗin shiyasa”. Sai kuma ya juyo ya haura saman. Shi kuwa Abba kanshi ya jinjina tare dayin mgnar zuci. “Mara kunya da bai san kawaici ba, ka kalli tsabar idon mutumin daya baka kyautar mace ba tare da sanin ko kai wayeba kace mishi wai baka son yarsa bazaka kuma taɓa sontaba, harda cewa auren yarjejeniya ne zaka saketa, uhumm ɗan yau”. Ita kuwa Mamy cikin mamakin take kallonsa ganin yayi nisan zangon a tunani. A can cikin ɗakin kuwa, kasan cewar, Ramadan ya bawa, Jannart mgnin amai tasha, shiyasa tana kwanciya sai bacci. Shi kuwa Rayyern cikin takaici yake zirya a falonsa, A karo na uku ya kuma leƙowa, jin falon shirune kuma an kashe wuta yasashi, sauƙowa da sauri. Yana isa tsakiyar falon ya tsaya. Ganin an haskashi da hasken waya, da sauri ya juya baya, ganin Abba ne zaune bisa 3 str. “Yah Salam”. Yace tare da dafe kansa yayi maza ya koma baya. Yana mgnar zuci haka ya haura sama. Shi kuwa Abba maida kai yayi ya kwanta. Shi kam Rayyern ranar jk yayi kamar yayi ta kurma ihu. Haka yake jinsa duniyar babu daɗi. Sai kusan ƙarfe uku kafin bacci yayi nasarar ɗaukesa. Washe gari bayan suna dawo daga masallacin sallan asuba, a jere suka shigo falon, Abba ne a baya ya sasu a gaba. Juyowa yayi ya ɗan kalli Abba. Shi kuwa Abba tsaresa da ido yayi, a falon suka zauna. Suka sha tea kamar yadda suka saba. Miƙewa Ramadan yayi ya wuce side ɗinsu. Shi kuwa Naan kan kujera ya hau tare da niyar kwanciya. “Kai tashi ka tafi ɗakinka, ka fara shiri, bakwai dai-dai zamu tafi Company”. Cikin sanyi yace. “Toh kana ya miƙe ya tafi.” Yana mgna ƙasa-ƙasa. Ƙarfe bakwai da kwata dai-dai ya fito cikin wasu tattausan yaɗi mai masifar kyau, fari ƙal, sai baza ƙamshi yakeyi, kansa babu hula. A tsakiyar falon ya tsaya tare da zubawa Jannart dake fitowa falon idanu kamar ya shekara bai gantaba. Cikin tsananin bege da kewa, ya buɗa mata hannu alamun tazo, da sauri ta zaro idanunta tare da jujjuyasu ta nuna masa hanyar kitchen da corridor fitowa side ɗinsu Abba kana ta jujjuya mishi kai alamu a'a. Cikin sauri ya tako zuwa gabanta, hannunta ya riƙo ya jawota jikinsa, tare da ruggume ta, cikin sassayan murya mai fallasa sirrin zuciya yace. “Allah ya hanani sake ganin irin Daran jiya, domin yayi min tsoro, na rayu babu daɗi sabida rashin ɗuminki a kusa dani, na gaza bacci, na gaza samun salama Janna jiya kawai naji kamar shekara gudane Bama tare”. Cikin yar dariya tace. “Sorry Naanu sakeni to kada Mamy ta fito”. Mamy kuwa dake tsaye a dinning area, kai ta juya da sauri ta koma cikin kitchen tare fara fasa kwan da zatayi amfani dashi. Shi kuwa Rayyern hannunsa yasa ya tallabo haɓarta, cikin kulawa yace. “Kina lfy dai ko? Baki sake yin Amai ɗin bako?”. Da sauri ta gyaɗa mishi, kai tana ƙoƙarin kauda kanta ganin yana sunkuyo da kansa. Shima da sauri ya ɗan ja baya kaɗan jin gyaran muryan da Abba yayi. Shi kuwa Abba hango yadda yake riƙe da itane yasa, yayi gyaran muryan tun kafin ya iso. Da sauri ta matsa can nesa, tare da rusunawa, ta gaidashi, shi kuwa Rayyern kitchen ya nufa. Shi ko Abba waje yayi yana cewa. “Hamzarta ka fito mu tafi kaga yau jumma'a mu samu mu dawo da wuri”. “Toh Abba gani nan zuwa”. Yace tare da kallon Mamy. Kana ya juyo ya ɗan kalli Jannart dake bayansa. “Barka da safiya Mamy”. “Barka dai Babana ya gajiyar hanya?”. “Alhamdulillah, Mamy na tafi”. “Toh Allah ya bada sa'a ya kiyaye hanya”. “Amin Ya Allah”. Yace yana mai juyowa ya, sauƙo. Juyowa yayi ya kalli Mamy ganin baya ta basu, yasashi manna mata kiss a goshi, wanda sautinsa yasa Mamy juyowa, shi kuwa da sauri ya wuce waje tsaye ya samu Abba da Baba Mauɗo gaisawa sukayi kana ya shiga mota ya tafi. Ita kuwa Jannart a kunyace ta shigo kitchin din tare da cewa. “Mamy sannu da aiki”. “Yauwa sannu Jannart”. Ta ƙare mgnar tana kaɗan kwan data fasa. Da sauri Jannart tasa hannu ta rufe hancinta tare da juya, baya wurin sink wani irin yunƙurin amai ta fara kamar maƙoshinta zai tsage. “Ya Salam”. Shine abida Mamy ke faɗi tana ƙara matsota. Ita kam Jannart yunƙuri kawai take, babu abinda take haraswa, to me taci da zata har. Da sauri Mamy ta kamo hannunta tare da cewa. “Sannu ko, muje waje”. Cikin haɗa zufa suka fito dinning area, numfashin ta fara sauƙewa tare, da danne yunƙurin dake taso mata, amman ina abin yaci tura, kasan cewar hannu Mamy da ɗan ƙarnin ai yunƙurin takeyi har jikinta na rawa tuni hawaye da zufa suke zubo mata dan yunƙurin yaƙi barinta, cikin azaba tace. “Mamy ki wonke hannunki ƙarnin kwai”. Da sauri Mamy ta saketa ta juya tana wonke hannun tare da cewa. “Allah sarki, kiyi haƙuri Jannart am na cuceki, kiyi haƙuri”. Cikin hawala ta fara maida numfashin tare da cewa. “A'a Mamy ba komai, nima bansan meyasaba naketa amai ni dai ƙarnin kwai baya sani amai fa”. Kamota tayi tare da cewa. “Muje falo, ai dama dole ki samu sauye-sauyen abubuwa, sai kuma in kinyi sa'a in ya rika zaki koma dai-dai sannu ko Jannart”. Ta kare mgnar tana ajiyeta kan 3 str. Da sauri ta kwanta sabida jirin da yawan kakarin ya jaza mata, lumshe idanunta tayi tare da fara sauƙe numfashi. Gyara mata kwanciyar Mamy tayi tare da cewa. “Banda zuwa kitchen na yafe, sam bana son tayin aikin ki bari zanyi komai dama wannan aiki nane”. Ita dai Jannart shiru tayi sai zufan dake keto mata. Ganin ta nitsune yasa Mamy komawa taci gaba da aikinta. Ƙarfe takwas da rabi Ramadan ya sauƙo cikin shirin fita, zama sukayi a dinning table. Amman duk yadda akayi taci abinci sam ta gaza, haka nan takejin bata son komai sai kunun nan, haka yasa shi kaɗai tasha. Bayan sun gamane shi ya fita, su kuma suka dawo falo. Rayyern kuwa A companyn suka samu Usman PA. Dadi sosai Abba da Rayyern ɗin suke ciki ganin tarin ci gaba da kuma yadda hada-hadar ma'aikata da kuma yan kasuwan ke tafiya, kai Rayyern ya jinjina ganin yadda aketa cika manyan tirelili da kayyakin masarufi, wanda kasuwanni zai je, da kuma wasu jihohin wasu motocinma har ƙasashen maƙotanmu kamarsu Niger, Kamaru, Chadi. Zasu nausa. Sune basu bar cikin campanyn ba sai ƙarfe biyu saura kwata, tuni anata huɗuba a masallatai wasuma sunyi salla. Suna cikin mota ne ya kira Ramadan. “Ni kam kunyi mgn dasu Riyyam-nsra kuwa?”. “Eh Hamma Rayyern muyi mgn dasu kafin su taso”. “Toh Allah ya kawosu lfy, kada kayi nisa zamu je Airport yanzu kana ina?”. “Ina asibitine”. Daga nan suka kayi sallama. Shi kuwa Rayyern a hankali yake nazartan Abba da tun jiya ya kula dashi, time to time yana dafe ƙahon zuciyarsa alamun yana jin wani abune. Cikin kulawa yace. “Abba meke damunka ne?”. Ajiyan zuciya yaja tare da cewa. “Ba komai kawai dai ina yawan jin tsinkewan zuciya ne, tun shekaran jiya bansan me yasaba”. Da sauri yace. “Toh sai munyi salla mu wuce, pharmacy in gwada bp'nka”. Daga nan dai suka wuce masallaci. A gida kuwa dai-dai lokacin Barrister Kabeer ya sauƙe Aunty Dijat dasu Hafeez a ƙofar gidansu Rayyern ɗin kana, yace. “Yauwa to ku, shiga ni zan wuce masallaci, sai an idar zan taho,”. Ai tuni Hafeez da Hafiza kam sunyi cikin gidan. “To Allah ya kiyaye hanya”. Aunty Dijat tace, tare da bin bayan yaran. Shi kuwa jam motar yayi ya fita, dan ganin Ari na tsaye alamun shima fita zaiyi, yasa suka tafi tare. Da sauri Jannart ta miƙe tsaye tare da cewa. “Laaaa Allah sarki Hafeez Hafiza”. Sai kuma ta buɗe musu hannu tare da nufarsu. Aifa da gudu suka faɗa jikinta, suna dariya cike da jin dadi suke cewa. “i miss u so much Aunty Jannart”. “Miss you to”. Tace tana sakesu da sauri ganin Aunty Dijat da yanzu ta shigo. Mamy kuwa ido ta zuba musu tana murmushi. “Allah sarki Aunty na, Ina kewarki, kai yau naji daɗi na Mamy ga Aunty Dijat matar Abba na da yaransa”. Cikin karramawa Mamy tace. “Masha Allah, sannunku da zuwa ku iso, marhabin lale da zuwa”. Ita kam Aunty Dijat sai kallon Jannart take cike da so. Zama sukayi bisa kujeru gaba ɗaya Hafiza ta kanainayeta, sai tsalle takeyi. Mamy kuwa dinnin area ta nufa, Fridge ta buɗe tare da ɗebo musu, kayan sannu da zuwa. A gaban Aunty Dijat ta ajiye, cike da kulawa tace. “Bissmillah, yau kam Barrister ya cika mana alƙawarin”. Cikin sakin fuska suka gaisa suna ta yabon sauyawar Jannart. Kana suka sha ruwa. Hafeez kuwa baisha komaiba, cikin kulawa Jannart ta miƙa mishi Appul tare da cewa. “Ga mutuminka". Kai ya jujjuya tare da cewa. “Uhum”. “To me kakeso?”. Da sauri yace. “Aunty Jannart kiyi mana a logoi-logoi”. Dariya mai sauti tayi tare da cewa. “Kace muyi hana baba tashi”. Dariya sukayi baki ɗayansu. Mamy kuwa cewa tayi. “Ai kuwa kam bari inyi wata ƙil kema kici,”. Da sauri tace. “A'a Mamy zanyi mana kekam ki huta”. Hannunta Hafiza ta fara ja tana cewa su tafi. Cikin Faɗa Aunty Dijat tace. “Ka da Allah ki nitsu ku barmu, mu gaisa shegen iyayi”. Kwaɓe fuska Hafiza tayi alamun zatasa kuka, haka yasa Jannart kamo hannunta da sauri tare da cewa. “Ayyah my Aunty ki barmu, zo mu tafi”. Daga nan suka wuce kitchen din. Sauri-sauri ta haɗa komai na a hana baba tashin. Ta sannan ta fara, tuya. A ɗigon forko da ƙamshin ya bugeta, tayi saurin juyawa, tare da toshe hancinta. Tuni yunƙuri ya taso. Jin yadda ƙamshin ke ƙara rufetane, yasa tayi maza ta fito. Da sauri Mamy ta miƙe tana cewa. “Subahallahi Jannart aman kuma?”. Ina ba mgn sai amai take zugawa, a duk kunun da tasha take keleyar dashi. Tanayi harda shaƙuwa. A tare Aunty Dijat da Mamy suka iso. Hafeez kuwa da sauri ya kashe gas ɗin. Kana suka fito, sannu suketa jera mata. Amman babu bakin amsawa, Tallabeta Aunty Dijat tayi cike da kulawa tasa mata ruwa ta wanke bakin ta da fuskarta. Sai rawa jikinta keyi kamar mazari. Falo suka dawo, Mamy kuwa gyara wajen tayi. Sannan tazo ta zauna gefenta, tana mai kiran Ramadan a waya, yana ɗagawa tace. “Kana ina?”. “Asibiti”. “Maza yanzu kazo wallahi aman nan fa yaƙi tsayuwa yau sau biyu tanayi”. Da sauri yace. “Toh Mamy bari in duba abinda ya dace in zo mata dashi.” Su kuwa Aunty Dijat ne faɗa ta kama yiwa yaranta. Jim kaɗan kuwa sai ga Ramadan ya shigo. Da leda a hannunsa. Gabanta ya ɗan tsuguna, cikin kulawa tace. “Sannu my Aunty”. Ya kare mgnar yana zaro ɗan ƙaramin ledan ruwan da yazo dashi, Alkurai ya ɗan haɗa kana, yace. “Bari in sa miki ruwan nan zakiji ƙarfin jiki da kuma sauƙin aman zaki samu kuma kici abinci”. Kai kawai ta jinjina mishi, sabida harga Allah tana son taji sauƙi dan zuwa yanzu, gaba ɗaya duniyar ba daɗi take jinta. Hannunta ya kamo ya ɗan ɗaura mata robar nan, kana ya samu jijiya ya cusa allurar. “Wachh”. Tace da ɗan ƙarfi. “Sannu”. Sukace mata baki ɗayansu. Haɗa mata ruwan yayi tare dasa alkuran. Gyara mata kwanciyarta Aunty Dijat tayi. A waje kuwa dai-dai lokacin Abba suka shigo cikin gidan, yayinda motar Barrister Kabeer ke biye dasu a baya. Abba waya yakeyi da Baban Raihana. Haka yasa suna fita, shi ya jingina da jikin motar shi kuwa. Rayyern motar Barrister ya zubawa ido har yayi parking ya fito. Gaisawa sukayi cikin mutuntaka. Shima Abba ya gama wayar hakan yasa suka gaisa. Baba Mauɗo daya nufosu ne Abba ya kalla kana ya juyo ga Barrister Kabeer dake cewa Rayyern. “Eh gida lfy lau, duk gidan nawa ma ai suna ciki, ɗazu na sauƙesu kafin in wuce masallaci”. Ɗan guntun murmushi yayi tare da cewa. “Ah lallai kam mun gode kuwa”. Juyowa sukayi suka kalli Abba da yace. “Baba Mauɗo zamuje gidan Surkan Ramadan ne, sunce suna son ganinmu”. “Toh Allah yasa lfy dai ko?”. Cewar Baba Mauɗo. Kai Abba ya gyaɗa kana yace. “Allahu alamu. Barrister muje harda kai”. Da sauri Barrister Kabeer yace. “Ayi haka kuwa?”. “Ah ba komai muje”. Baba Mauɗo yace. Haka yasa suka shiga motar shi Barrister Kabeer ɗin kana yaja suka tafi. Shi kuwa Rayyern ciki yayi. “Dai-dai lokacin kuma Ramadan ya gama haɗa mata komai ya koma gefe, yaja Hafiz da Hafiza. Da sauri Rayyern ɗin ya ƙaraso tsakiyar falon, cike da alamun tambaya yake kallon Jannart dake kwance da ƙarin ruwa. Gefenta ya iso, yana mai cewa. “A'a Janna amanne Kuma?”. A hankali ta buɗe idanunta tare da gyaɗa mishi kai. Aunty Dijat kuwa, ɗan matsawa gefe tayi ganin yadda yake matsowa. Hakan kuwa yayi masa daɗi, hannunsa ya kife kan goshinta kana ya gangaro dashi zuwa. Kan wuyanta, cikin tsananin kulawa, tausayawa, yace. “Baby kuma babu zazzaɓi fa”. Still kai ta gyaɗa masa. Mamy ce ta ɗan harareshi tare da cewa. “Toh ai dai ka gaida surkar taka ko?”. Cike da kunya ya ɗan sosai ƙeyarsa kana ya kalli Aunty Dijat sannan yace. “Barka da yamma Aunty Dijat”. Cikin jin daɗin kulawar da yake bawa Jannart tace. “Barka dai Rayyern kun dawo lfy”. Alhamdulillah yace yana zama bisa hannun kujerar da Jannart ɗin ke kwance. Ramadan kuwa, whatsApp nashi yake dudduba akai-akai, dan ko zaiga saƙon Riyyam-nsra aikuwa yana dubawa yaga ya turo masa saƙonni har shida. Aunty Dijat kuwa cikin sanyi tace. “Toh amman dama haka take fama da amai hakane?”. Da sauri Mamy ta jujjuya kai tare da cewa. “A'a Wlh sukace batayi a can sai dai tunda suka dawo, in dai tururin wani abun mai ɗan mai da al'basa ya bugeta sai tayi ta amai, kin san sha'anin mai ƙaramin juna sai a hankali”. Da sauri cike da tsananin mamakin Rayyern ya kalli Mamy jin wai mai juna. Ita kuwa Jannart ƙara rufe idanunta kawai tayi. Ita kuwa Aunty Dijat cikin jin daɗi tace. “Allah sarki gsky ko zata rainin cikin da wahala, duk laulayi babu mai daɗi amman cikin dake sa amai yafi jikkatarwa”. Shima kam Rayyern kamar gaula haka yake binsu da ido. “To wai su a zatonsu cikene da ita Dako hakane da naji dadin duniya. Toh inama ta yarda na kusanceta bare in bata ciki yarinya da sai kwalele ta iya min ta barni in shiga muhallinka taƙi saidai ta dakatardani a bakin ƙofa”. Sai kuma ya ɗago kansa da sauri jin Ramadan na cewa. “Masha Allah, Alhamdulillah Hamma Rayyern su Riyyam-nsra sun iso yanzun nan yace jirginsu ya sauƙo”. Cikin farin ciki yace. “Masha Allah”. Sai kuma ya kalli Mamy da tace. “Toh maza kuje ku ɗaukosu”. Da sauri kuwa Ramadan ya miƙe. Shima Rayyern miƙewar yayi bayan ya shafa fuskarta. Waje suka nufa. Ganin la'asar tayine yasa, suka tsaya sukayi salla. Kana suka wuce Airport. Suna shiga cikin jama'a suka rinƙa kutsawa, tare da jujjuyawa. Suna neman ta inda zasuga su Riyyam-nsra ɗin. Riyyam-nsra kuwa dake bayan Mammy da zaiton ƙasa yayi da murya tare da cewa. “Mammy bari mu gani ko jini da nono zaiyi musu jagora su ganeku”. Rayyern kuwa idanu ya zubawa Mammy da Zaiton dake liƙe da niƙabi a fuskokinsu. Cikin wani irin sassayan daɗi da yaji ya ziyarceshi ya saki murmushin mai haɗe da dariya cikin tarin jin daɗi yace. “Mammy!”. Wata iriyar sassayar ajiyar zuciya Mammy ta sake mai ƙarfi tare da yaye niƙabin. Kawai sai ta ruggume shi, wani irin sanyi mai masifar ɗadine ya rufesa yana maijin wata iriyar fitinenneyar iska mai daɗi na ratsasa. Ita kuwa Mammy hannu tasa ta jawo Ramadan da ya zuba musu idanu. Ruggume su tayi tsam-tsam a jikinta kawai sai taji hawaye na kwaranyo mata. Zaiton ma yaye nata niƙabin tayi, tare da ruggume Mammynta ta baya. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin tsananin jin daɗin ya farayi musu video tare da cewa. “Ko yau ko yanzu na mutu, na mutu da cikekken farin ciki, Mammy na cika miki burinki, na haɗaki da mafarkinki a zahiri”. Sai kuma ya ruggume Ramadan da Rayyern ta bayansu. Wani irin farin cike mai tarin yawa ya rufesu. Da yawa mutane tsayuwa sukayi suna kallonsu. Wata matace da tazo wucewa gefensu tace. “Masha Allah uwa da ƴaƴanta”. Kai Mammy ta jinjina mata tana mai sharce hawayen ta, Kana ta sakesu gaba ɗayansu. Su kuwa cikin tarin farin ciki suka ruggume Riyyam-nsra kana a ladabce Rayyern da baiji mamaki ko rashin dai-dai a ruggume su da Mammy tayiba ya kamo hannun Zaiton tare da cewa. “Muna farin ciki da ganinku”. Cikin jin dadi suma sukace haka. Daga nan kuma Ramadan da Riyyam-nsra suka jidi jakkunan su, suka kai cikin mota, shi kuwa Rayyern bayan motarsa ya buɗe wa Mammy tare da cewa. “Mammy shiga nan ban yarda da tuƙin Ramadan ba ya cika rawan kai”. Cike da fara'a ta shiga kana ya maida ƙofar ya rufe. Kana ya jawo hannun Zaiton kuma yasata a gaban motarsa. Sannan ya zagaya ya shiga yana cewa. “Ku kuma iyayen rawan kai ku tafi a hankali dai”. Dariya Riyyam-nsra yayi tare da cewa. “Yah Ramadan nine zan jamu”. Haka kuwa akayi suma nufi gida cikin farin ciki. Su Abba ma acan gidansu Raihana sukayi sallan ganin lokacin yayi, kana suka kama hanyar gida. Suna isa, gida Baba Mauɗo yayi side ɗinsu. Abba da Barrister Kabeer kuwa cikin gida sukayi. A falon kuwa tuni Mamy ta cirewa Jannart ruwan dan ya ƙare kuma Alhamdulillah kuzarinta ya ɗan dawo dan har da tashi zaune suna hira. Mamy ce ta ƙarasa musu suyan ta kawo musu sunaci suna hira. Alhamdulillah kuma itama Jannart ta ɗan samu taci. Tattare Wurin Mamy tayi. Dai-dai lokacin kuma su Abba suka shigo. Nan suka gaisa. Cike da farin ciki Barrister Kabeer ya kalli Jannart da kyau tare da cewa. “Eyyyeh masha Allah Mascow ta amshi ɗiyata ga yadda kika zamma balarabiya”. Cike da kunya tayi murmushi. Dai-dai lokacin kuma su Ramadan suka shigo farfajiyar gidan. A can sashin Baba Mauɗo kuwa, fitowarsa da bayan gida kenan da alamun al'wala yayi, qura'an ɗinsa ya ɗauka, kana ya zauna kan sallayarsa ba tare da ya naɗa rawaninsa ba, suratul Khaf ya fara karantawa cikin dadɗan sauti. Su kuwa su Riyyam-nsra, yana gama parking ya fito da sassarfa waige-waige yake yana cewa. “Baba Mauɗoooo”. Ganin babu alamunsa a wurin ne yasashi juyawa da sassarfasa ya nufi cikin gida yana mai cewa. “Mamy! Aunty Jannart!! Abba!!!”. Dariya sosai Hadi da Ari sukeyi, dan su kansu sunyi farin cikin ganinsa. Rayyern kuwa buɗe wa Mammy motar yayi tare da cewa. “Mammy bisimilla mu shiga”. Ramadan kuwa Hadi da Ari ya kalla tare da cewa. “Yauwa ku shigo da kayyakin nasu”. To sukace kana suka amshi key ɗin motocin. Rayyern kuwa jagora yayi musu, yana gaba suna binsa a baya. A can side din Baba Mauɗo kuwa, cikin ƙarfin hali yake karatun sabida wani irin masifeffen harbawa da zuciyarsa keyi. Yayinda haka take a wurin Abban Rayyern ma. Cikin murmushi Abba yake kallon ƙofar falon jiyo yadda Riyyam-nsra ke auna musu kira. Mamy kuwa da sauri ta fito daga kitchen da taje ɗaukowa Barrister Kabeer ruwa. Dai-dai lokacin kuma ya shigo. Sai kuma ya isa gaban Abba yana ɗan sosai ƙeya yace. “Oyoyo Abba”. Murmushi Abban yayi tare da cewa. “Har lau dai baka sauyaba”. Kai ya jujjuya kana ya juyo ya kalli Mamy cikin sauri ya isa gabanta tare da cewa. “Allah sarki Mamy na”. Sai kuma ya juyo ya kalli Jannart dake cewa. “Uhum ina ka baro mana Mammy da Zaiton”. Da sauri yace. “Oho My Aunty ai bam ganekiba nayi zaton balarabiyar Saudia ce”. Dariya sukayi baki ɗaya dai-dai lokacin kuma Rayyern ya turo ƙofar tare da shigowa kana yace. “Mammy shigo mana. A hankali tasako ƙafarta ta dama cikin falon. Haka yayi dai-dai da wani irin harba da zuciyar Abba tayi wanda yasashi sauri ɗago kansa. Ita kuwa Mammy a nitse ta kutso kanta cikin falon hakan ya bawa Ramadan da Zaiton damar shigowa. Da sauri Jannart ta miƙe tsaye, ganin yadda Abba yayi wani zabura ya mike tsaye cikin tsananin kaɗuwa da zaro idanu a ɗimauce. Mamy kuwa ganin yadda suka miƙa baki ɗayasu ne yasa ta ɗan tako zuwa gefen Riyyam-nsra daya ɗan tareta kaɗan. Idanunta ta sauƙe kan fuskar Mammy da tun a airport data cire niƙabinta bata maidashi ba. Wani irin zazzaro idanu Mamy tayi tare dajan wani numfashin mai haɗe da tarin al'ajabi, tsoro, kaɗuwa, da girgiza cike da ruɗani tace. “Heeeehhhhh Addaaaaaa Aichaaaaaaa”. Kawai sai luuuu ta tafi ƙasa a sun...! By *GARKUWAR MARUBUTA😉😂* Ta tafi ƙasa luuu a sume, Kusan a tare duk suka mimmiƙe tsaye baki ɗayansu. Riyyam-nsra ne yayi wani irin juyi cike da hanzarin ya tarota ta faɗa jikinsa. Ramada da Rayyern kuwa a guji sukayi kansu. Barrister Kabeer kuwa, Abba ya nufa, ganin yadda ya tsaya ya tamkar an dasashi ya zubawa Mammy idanu tamkara ƙwayar idanunsa zasu faɗo ƙasa, wani irin azabebben karkarwa jikinsa ya kamayi tamkar mazari. Kana fuskarsa ta cika da tsananin kaɗuwa, mamaki, tsoro, firgici, al'ajabi, da tarin ɗimuwa sam baibi ta kan Mamy da ta saki ƙara ta faɗi sumeba kana bai bi ta kan Rayyern da Ramadan da keta jijjigata suna auna mata kiraba. Zaiton kuwa, cikin tsananin rawan jiki itama ta saki kuka tare da bin bayan Mammynsu data nufu kan Mamy. Cikin Sauri Barrister Kabeer yayi hamzarin riƙo Abba ya ajiyesa. Jannart kuwa a gigice ta saki kuka ganin yadda gaba ɗaya Mamy ke kwance kamar matacciya. Wani irin tsorone ya rufeta, jin Rayyern yana cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un Abba, Mamy bata motsifa, Ramadan ka duba mana Mamy, Mammy ki taimakemu”. Gaba ɗaya ma shi ya mance cewa, shi likitane. Shi kuwa Ramadan kuka kawai ya saki da azaban karfin sauti yana jijjigata. Hakan ya tsananta kukan Jannart, yayinda kukan Jannart ɗin kuma yasa su Hafeez saki kuka da karfi. Ita kuwa Mammy kitchen ɗin su ta nufa sa sauri. Aunty Dijat kuwa kamo Jannart tayi tare da ruggume ta, tana maimaita. Innalillahi wa innailaihi raji'un. Riyyam-nsra kuwa yau shine ya zama na miji Domin dama can shi yanada zaton hakan zai iya faruwa, hakan yasa cikin ƙarfin guiwa da ƙarfafawa su Rayyern guiwa yace. “Hamma Rayyern Mamy fa tana raye, Please ka nitsu, ka dubata, tana da raye, sumane tayi”. Ina gaba ɗaya falon ya dibke da koke-koke duk gidanma ya hargitse. Dai-dai lokacin kuma Hadi da Ari, suka shigo riƙe da jakkunan su Mammy. Ganin yadda gaba ɗaya suke a hargitse ne, yasa, Ari sakin jakukkunan Hannunsa, a guje ya koma baya. Side ɗinsu ya nufa, a matuƙar gigice. Yana tafe yana aunawa Baba Mauɗo wani irin hargitsestsen kira. “Baba Mauɗo innalillahi wa innailaihi raji'un Kazo kaga halinda Alhaji da ahlinsa sukeciki, Baba Mauɗoooooo!!!!!”. Cikin tsananin gigita Baba Mauɗo ya ajiye ƙura'an ɗin hannunsa kana miƙe tsaye a hargitse. Dai-dai lokacin kuma Ari ya shigo. Ganin yadda Ari yake a matuƙar gigicene, ya sashi. Ƙara kiɗiminewa cikin tashin hankali yace. “Kai Ari meke faruwa”. Cikin hargitsi Ari ya fara nuna muna masa, hanyar cikin gidan yana cewa. “Rayyern! Ramadan! Riyyam-nsra! Jannart! Namynsu”. Innalillahi, jin yadda ya jera masa kiran sunayen su Rayyern shine tashin hankali mafi muni a garesa. Allah ya sani da wani mugun abu ya samesu gwara ya samesu. Wannan dalilin yasa gaba ɗaya ya firgice jikinsa ya ɗabi wani irin mazari. Ba tare daya tuna baisa rawanin da yake kare surar fuskarsa ba, ya nufi cikin gidan a hargitse. A can cikin gidan kuwa, cikin Hanzarin Mammy ta ɗauko ruwan sanyi a Fridge ɗin data samu a dinning area. Tana ɓalle marfin goronan, ta iso inda Mamy ke kwance kan cinyar Riyyam-nsra. Da sauri ta watsa mata ruwan a fuska, cikin Sa'a watsawa ɗaya, Mamy taja wani irin firgitacen numfashi tare da yunƙurawa a zabure ta miƙe zaune kamar wacce zata arta a guje, ganin hakane yasa. Rayyern yin wani irin zabura ya kamota ya ruggume ta a jikinsa da ƙarfi cikin gigita yace cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un Abba Mamy na, Mammy Help me”. Cikin tsananin sauri Mammy ta sunkuyo kan Mamy hannunta ta kamo ta riƙe da karfi, cikin tsananin rauni tace. “Ruƙayya ki buɗe idonki, kada ki zauce, nice Adda Aichanki ki buɗe ido, kinga Rayyanunnki ya shiga ɗimuwa, kalli Ramadan ɗinki yadda yake kuka”. Wani irin zurawa Mammy idanu tayi, wasu hawaye masu azabar zafi nankwaranyo mata. Abba kuwa har yanzu ya gaza daina kallonta. Barrister Kabeer dai na riƙe dashi. Yayinda Aunty Dijat ma ke riƙe da Jannart. Dai-dai lokacin kuwa Baba Mauɗo ya kutso kansa cikin falon, yana mai cewa. “Rayyanu! Ramadan! Meke faruwa”. Jin sautin muryarsa ne, yasa Mammy dake durƙushe, wani irin zabura tare da miƙewa tsaye, Ido cikin ido sukayi da Baba Mauɗo. Cikin tarin kiɗima, gigita, hautsunewar tunani, ta fara nunashi da yatsa murya can sama a hargitse tace. “Ya ilahi ya mujibattada'awati ya hayyu ya ƙayyum birahamatika astaƙisu. *Mujed* ta kira sunan da yasa jikin Baba Mauɗo sakin wani irin masifeffen karkarwa. Ita kuwa Mammy luuu tayj Ta faɗa kan Ramadan a sume. “Innalillahi wa innailaihi Mammy!”. Zaiton ta saki azabebben kuka. Abba kuwa ganin fuskar Baba Mauɗo ne, yasashi yin wani irin zabura ya kwace hannunsa da riƙon da Barrister Kabeer yayi masa. Kawai sai yasa hannunsa duka biyu ya riƙe kansa da azaban ƙarfi cikin hartsewar murya cike da kuka yace. “Ya Allah kada in rasa hankalina, ya Allah idan mafarki nakeyi, ka farkar dani ka kuma tabbatar min da mafarkina ya zama gsky al'farmar Annabi da al'ƙur'ani dan girman zatinka”. Shi kuwa Riyyam-nsra da sauri shima ya zubawa Baba Mauɗo ido, wanda ya gane sanadin ganinsa ne ya sumar da Mammynsu. Goran ruwan dake hannunta yazare. Tare da yayyafa mata. Amman ina bata farfaɗoba kuma yayyafa mata yayi da ƙarfi, cikin Sa'a ta farfaɗo da wani irin maraitaccen kuka mai cushe numfashin, ta meda kanta jikin Ramadan. Shi kuwa Baba Mauɗo zamewa yayi ya zauna a tsakiyar falon bisa carpet cikin wata iriyar fitinenneyar murya mai cike da ababe masu tarin yawa yace. “Ya Salam, Yau a raye nake ko a mace? Ya Allah mafarkine ko zahiri? Aicha a mafarki nake ganinki ne kamar kullum koko ido biyu ne?”. Ya kare mgnar yana sakin kuka kamar yaro. Wannan al'amarin ya magaga ya kuma dunguzuma tunanin kowa, Barrister Kabeer kuwa kai kawai yake jinjina yana nanata kalmar. “Alhaji Bashir Muhammad Mai Gaskiya! Ya salam, inama ace nima zanga yah Abdulkareem a wannan duniya da nake ciki”. Sai kawai ya saki kamo Jannart dake kuka ya ruggumeta cikin sautin kuka yace. “Kiyi kuka Jannart, bazan hanaki yin kuka a wannan ranarba, kiyi kukan da ba'a barki kin yishi ba tsawon rayuwarki. Jannart kiyi kuka domin kece kikafi cenccenta dakiyi kuka fiye da kowa a yau”. Ita kam Jannart zuwa yanzu kanta ya fara juyawa. Ita kuwa Mammy rarrafe ta farayi kamar yarinya. A haka ta isa har gaban Baba Mauɗo, kawai sai ta kife kanta, bisa sawunsa. Cikin wata iriyar sassayar murya tace. “Nice Mujed nice, Aucha nice, ɗin dai”. Hakan ne yasa Baba Mauɗo ɗaga Hannunsa sama tare da cewa. “Alhamdulillah alakulli halin, Aicha gaya min Riyyam-nsra ɗanane?”. Cikin zubda hawaye ta gyaɗa masa kai tare da cewa. “Eh shida da Zaiton duk yayanka ne Mujed yayankane na cikinka kuma na halattatu”. Jin wannan kalmar ce, tasa, Riyyam-nsra janye jikinsa daga jikin Mammy da rarrafe shima ya taho jikin Baba Mauɗo. Shi kuwa Baba Mauɗo, hannu ya miƙawa Zaiton tare da cewa. “Zo nan Mamana zo nan Aicha kin cika min burina”. Aifa cikin kuka Zaiton ta faɗa, jikinsa, ita da Riyyam-nsra duk sun gane, cewa Baba Mauɗo shine mahaifinsu tun daga fuskarsa, dan sun mishi farin sani a hoto. Da sauri suka juyo duk suna kallon Barrister Kabeer dake kuka ruggume da Jannart, cikin sanyi Abba yace. “Barrister kayi haƙuri, ni nasan kukan me kakeyi, amman dan Allah kayi haƙuri”. Da sauri cike da mamaki Barrister Kabeer ya tsagaita da kukan yanayiwa Abba kallon tambaya. Kai Abba ya jinjina masa. Alamun “eh na sani”. Rayyern kuwa a hankali ya miƙe dinning area ya nufa, gororin ruwan sanyi ya ɗebo masu yawa. Yana dawowa, ya ɓalle marfin goro ɗaya, yasawa Mamy a baki, ba musu, ta amsa, ajiyan zuciya ta fara sauƙewa bayan ta gaba shan ruwan. Abbansa ya kuma bawa, sannan ya bawa Mammy amsa tayi tasha, sannan ya bawa Baba Mauɗo. Haka sai ya basu baki ɗayansu. Kana a hankali ya kamo hannunta janyeta yayi daga jikin Barrister Kabeer. Bisa kujera ya ajiyeta. Ɓalle marfin goro yayi tare dasa matashi a bakinta. Yadda takejinta a gigice yasa ta amshi ruwan. Shi kuwa Rayyern jawo Hafeez da Hafiza yayi ya mannasu a jikinsa yana shafa kansu. Hakan da yayi musu yasa gaba ɗaya nitsuwa ta fara sauƙar musu. Kallon Jannart yayi cikin tattausan murya yace. “Kiyi haƙuri ki dena kukan haka nan kinji, kinga baki da lfy”. Meda kanta kawai tayi ta jinginar a kujera bayan ta zame ƙasa. Abba ne yayi gyaran muryan tare da kallon Mamy dake sauke ajiyan zuciya. Cikin sanyi yace. “Ruƙayya kinga ikon Allah ko?”. Kai ta jinjina masa kawai. Shi kuwa Barrister Kabeer, wayarshi ya zaro. Alhaji Bala tambari ya kira, yace yana son ganinsa a gidansu Dr Rayyern. Kana ya kira Dr Sajo. Sannan su kuma falon kab, ɗinsu kowa ya koma mazauninsu. Riyyam-nsra kuwa murmushi kawai yake tayi. Gaba ɗayansu a ƙasa suka Zazzau na. Babu abinda ke tashi sai sauƙe ajiyoyin zuciya. A hankali Abba ya matso gaban Baba Mauɗo cikin tarin girmamawa mutuntawa, sunkuyar da kansa yayi ƙasa murya a raunace yace. “Kafin ince komai, in kuma yi komai. Zan fara da neman afuwarka a bisa ajiyeka da mukayi a matsayin maigadi, a muhallinka, wallahi bamj ganeka ba, ka gafarceni ubangidana, da kai tsaye zan iya kiranka da ubana”. Da sauri Baba Mauɗo ya fara jujjuya mishi kai tare da cewa. “Bashiru dan Allah kada kace komai, domin da duk al'ummar duniya kowa zai samu mutun mai amana irinka ahlinsa to da tabbas da babu wani batun cin amana da zai rage a duniya, Bashiru kai mutun ne managarcin da samun irinka zaiyi wuya, domin irinku suna ƙaranci a duniya, to Ni kuma Bashir me zanyi maka takwarana da zan iya biyanka a duniya, ka cika ɗan halas”. Mamy kuwa a hankali ta iso gaban Mammy cikin rauni da kuka tace. “Adda na kuma uwata kin min komai a duniya, ni kuwa me zan miki?”. Da sauri Mammy ta rufe mata baki tare da cewa. “Ai ni kika yiwa komai a duniya, bani da abinda zan biyaki dashi tabbas jin cika amintacciya”. Cikin rauni Ramadan yace. “Mamy ki dena kuka, koma menene abarshi sai mun gaisa dasu”. Hakan ne kuwa yasa duk suka rinƙa gaisawa da juna. Dai-dai lokacin kuma Dr Sajo da Alhaji Bala Tambari suka shigo a tare. Dr Sajo kam yayi masifar kaɗuwa da ganin fuskar Baba Mauɗo, yayinda Alhaj Bala Tambari kuwa yaketa murmushi. Nan aka gaggaisa dasu. Kana duk suka Mamy ta gabatar musu da ɗan abin taɓawa. Amman ina babu wanda yayi iya cin komai. Musamman Rayyern da Ramadan dake cikin kaɗuwan son sanin Meya firgita musu iyaye harda suman wasu, irin Rayyern da Abba tun safe babu abinda sukaci. Gyara zama sukayi tare da fuskarta Abba da Barrister Kabeer ya jefa masa tambayar da amsoshinta keda yawa. “Abban Rayyern, su waye waɗannan da ganinsu ya gigitaku ya firgitaku har ya kai iyalinka da suma? Sannan me alaƙarku dasu? Sannan ya akayi Alhaji Bashir Muhammad Mai Gaskiya, da akeda cikakkun rahotannin rasuwarsa shekaru ashirin da biyu zuwa da uku ya kasance a nan a gidanku kuma cikin bada kamanni?”. Kai Baba Mauɗo ya jinjina tare da saurin cewa. “Ƙannena su”. Da sauri Abba yace. “Kayi haƙuri Alhaji, barni in gaya musu gsky, kodan Rayyern da Ramadan, domin zuwa yanzu nagane cewa Riyyam-nsra kam da yar uwarsa Zaiton sun san komai”. Da sauri Riyyam-nsra ya jinjina masa kai alamun eh. Shi kuwa Barrister cikin sanyi ya kalli Hadi da Ari dake tsaye bakin ƙofar, yace. “Da kun bamu wuri”. Da sauri Baba Mauɗo yace. “A'a barsu babu komai su mutanene masu aminci, ku shigo ciki ku zauna”. To sukace kana suka shigo ciki suka zauna. Barrister Kabeer ne ya kuma cewa. “Abban Rayyern kai muke sauraro”. Jin hakan ne yasa Abba Rayyern, sunkuyar da kansa, tare da rumtse idanunsa hawaye masu zafi suka silalo masa. Sai kuma ya kalli Rayyern da Ramadan kana cikin tsananin rauni da tunowa da tsohon tabo mai ciwo a ransa ya buɗu baki a hankali ya fara basu lbrin da shine Tubalin komai cikin raunatacciyar murya yace. *“Gembu Membilla”.* Sai kuma ya sharce hawayensa kana yaci gaba da cewa. “Shekaru ashirin da uku zuwa da huɗu baya, mun kasance a cikin garin Gembu da yake tushenmu asalin mahaifa mu ni da Rukayya. Mu asalin fulanine, kuma makiyaya. Alhaji Bashir Mai Gaskiya, gashi nan Baba Mauɗo kenan. kuwa baƙone a garinmi ba nanne asalin garinsaba. Daga nan Kano yake a yadda ya sanar mana yanayin kasuwancinsa ne na binciken ma'adan ƙasa dana ruwane, da haɗa hannu da manoma wurin ganin sun bunƙasa harkarsu, ne ya kaisa Gembu. Matarsa ɗaya Hajia Aicha. Gata nan Mammyn Riyyam-nsra kenan. A lokacin yaransu biyu ne, Rayyern da Ramadan”. Cikin wani irin ɗimuwa da kaɗuwa, Rayyern da Ramadan suka zazzaro idanunsu waje tare da kallon Baba Mauɗo da Mammy kana suka kuma juyo suka kalli Abba cikin son tabbatarwa. Shi kuwa Abba kai ya jinjina musu cikin tabbatarwa yace. “Yesss Rayyern ku ɗindai kai da Ramadan, ku ƴaƴan sune na cikinsu. Sune suka haifeku”. Ya salam tashin hankali da ba'a sa masa rana. Gaba ɗaya Rayyern da Ramadan gigicewa sukayi. Yayinda Jannart kuwa da Aunty Dijat da Dr Sajo suka zama kamar an dasasu ana basu labaran al'mara. Yayinda Mamy kuwa ta saki wani irin raunataccen kuka. Haka yasa Ramadan sa tafin hannunsa yana sharce mata hawayen. Hafiz da Hafiza kuwa kwalamarsu kwai sukeci. Alhaji Bala Tambari da Baba Mauɗo da Mammy kuwa Kai suke jinjina musu. Barrister Kabeer kuwa zama ya gyara tare da cewa. “Ci gaba”. Numfashi Abba ya ɗan fesar kana yaci gaba da cewa. “Lokacin dududu shekaruna sha 16, yayinda Ruƙayya kuwa lokacin shekarunta 12 ne kacal a duniya. Rayyern kuwa lokacin shekarunsa 6 ne rak a duniya. Kunga kenan da shekara 6 kacal nema Rukayya ta girmi Rayyanu ina tunawa lokuta da dama Rayyanu kan cewa. Abba kayi Sa'a wlh Mamynmu bata tsufa, Ramadan kuwa lokacin shekaransa uku ne.” Da sauri Rayyern ya riƙe kansa da hannu biyu kana cikin birkitaccen yanayi yace. “Dan Allah kayi mgnar da zan iya ganewa, kaina bazai iya ɗaukaba tunanina zai hargitse”. Ramadan kuwa shi zuru-zuru ma kawai yayi sa idanunsa. Shi kuwa Abba murmushi mai ciwo yayin kana yace. “Bari kuji yadda abun ya ya kasance, lokacin da suka ƙauro Gembu. Ni ina yawan shiga cikin gari in mun dawo kiwo, in na shigo ina saida Su Fiya inabi da dai sauransu. Kuma a bakin kwafar gidansu nake zama da ɗan teburunina. Wannan dalilin yasa muka saba dasu sosai. Har ya zama suna kwasa min aminci Alhaji Bashir amintaccen mai kuɗune mai mutunta talaka. Haka nan Allah ya jarabceni da son yaransa Rayyern da Ramadan. Mun shaƙu dasu sosai. Har ya zama nike kaisu Makarantar boko, da islamiyya. Sannan in zaune a ƙofar gidansu muddin suna gida to sai suzo wurina. Wata rana Rayyern karatun Alqur'ani sai ya ɓata, nayi masa gyara, ashe Alhaji na jinmu. Sai yake takvayata nayi karatun ne, nace mishi eh nayi na allo, sosaima. Anan yake cemin ayyah ai babanshi ma na karantar da allaho dan haka in fara karantar masa dasu Rayyern mana. Naji dadin hakan kuwa nan na fara karantar dasu, kuma Alhamdulillah kansu na ɗauka. A lokacin Ruƙayya kuma na tallan nono,kasan cewar gida, gida take shiga, shiyasa ta shiga gidansu. A ranar forko suka saye nonon. ta duka to daga nanfa kullum sai tazo gidan. Itama ta saba dasu Rayyanu sosai. Muna cikin haka akayi faɗan ƙabilun Gembu da fulani. A wannan faɗan ne na rasa kowa a duniya, nima din abinda yasa na tsira, dan ina cikin Gembu ne. Ruƙayya ma haka abin ya kasance a wurinta. Ta zama marainiya gaba da baya, dan gaba rugagenmu babu wanda ya tsira, sunyi mana illamafi muni a rayu warmu. Mun shiga tashin hankali fiye da zaton ma sauraren. Alhaji Bashir da matarsa, sun tausaya mana lokacin da abin ya lafa mukaje rugagenmu dasu, sosai Adda Aicha tayi ta kuka sabida ita macece mai rauni, ina tuna yadda ta ruggume Ruƙayya tana cewa. Ruƙayya ki dena kuka ni zan zamemiki komai na duniya da kika rasa, ki kalleni matsayin tayarkin kuma mahaifiyarki, ki kalli su Rayyern kamar kanneki, ko kuma yayanki, ki kalli Babansu a matsayin babanki yayanki. Zamu riƙeki dake da mai sunan Abban Rayyern”. Da yake haka take kiran kasan cewar suna Bashiru sunan mijinta kenan. To daga wannan ranarfa, muka dawo da zama gidansu. Aka ware ɗaki akabi, ata waje. Ita kuwa Ruƙayya daga ranan ɗaki ɗaya take kwana dasu Rayyanu. Hakan ya sanar da wata iriyar amintacciyar shaƙuwa taban mamaki a tsakiyarsu. Ni kuwa daga ranar Abba suke ƙirana dan karar inada sunan mahaifinsu. Dan mahaifinsu da Baba suke kiransa. Mahaifiyarsu kuma da Mammy suke kiranta. Ramadan kuwa shiyasawa Ruƙayyah Mamy. Daga nan muka zamo ahli ɗaya. Cikin shekara ɗaya muka zamo tamkar yan uwa na jini. Tuni Baba Mauɗo ya koya min mota,ya zama nazama kamar PA'nsa. Sai dai banyi karatun bokoba, Lokuta da dama, Baba Mauɗo sunayin baƙin musamman wani bawan Allah Barrister Abdulkareem Sale Dakata, yana yawan zuwa, kuma daga nan Kano yake tun forkon ƙauriwarsu da yazo ya fara soyayya da Zainab dudu cikin wata ɗaya akayi aurensu. Na fahimci duk wani sirrin Alhaji Abdulkareem ya sani. Kuma Alhaji yana ji dashi. Sukayi duk mgnar sirrinsu a gabana ba tare da wani ɗarba. Akwai wata ranar jumma'a da Barrister Abdulkareem yayi isowan dare, baima zo da motarsaba. Da motar haya yazo, hana yasa Alhaji tadani mukaje ɗaukosa. To muna dawowa a cikin motar. “Barrster lafiya kuwa wannan zuwa na bazata”. Kai jingina kana yace. “Kamar yadda na gaya maka tun lwanaki, akan barazar da abokan tawagar abokanka sukeyi min, na in kasance cikinsu, in kuma basu dukkan bayananka na sirri, domin suna son mallakar wani sashi na musamman. Bazan ɓoye maba harda ɗan uwana Yah Idi, shi yayi min barazana da raina dana Zainab”. Cikin tashin hankali Alhaji yace masa. “Zainab kuma to me tayi musu, da sayi maka barazana da ita, meyasa zasu sa mace a ciki, macema mai tsohon ciki”. Cikin rauni yace. “Nima sun raunatani dayin barazana da Zainab, domin cikinta ya tsufa haihuwa Yau ko gobe. Shiyasa na tattaro maka dukkan bayanka na sirri da dukkan takardunka da komai, na dawo maka dashi. Sabida ina tsoron kada barazanar su ta raunata imanina su sani inci amanarka in basu shi”. Cikin yanayin ɗumuwa. Alhaji Bashir yace. “Haba Barrister ya za'ayi kayi haka, bunada sama da iyalanmu, injidai akan Company da ake kafa Tubalinsa a kanone ya tada musu hankali. Sukega kamar zan gurgunta musu basu da suke ganawa, Toh kaje da takardu. Ka bawa Alhaji Bala Tambari, ya soke sa hannunsa, a dakatar da ginin, ko ma samu kwanciyar hankali.” Haka kuwa akayi, washe gari da safe, nida kaina na kaishi gidan surkansa. To yana gaida surkansa ya kama hanya ya koma kano da dukkan takardun sirrin dake hannunsa da komai na companyn. Bayan ya koma da kwana biyune, kuma aka kira Alhaji taron a nan cikin Taraba. Toni a lokacin duk inda zaije tare muke zuwa in muna gida kuwa, a bakin gate nake zama, wasu lokutan in anyi baƙi ina buɗe musu gate. To wata rana da yamma, haka da sauri naga ya fito. Ya shiga mota, koda na taso, sai cewa yayi in bari. Rayyern kuwa dake gefena da sauri ya taso yaje ga mahaifin nasa, tare da cewa. “Baba nima zanje”. Ganin yadda yaron ya tsareshi da idanune yasashi cewa. “Toh Mauɗo na muje”. Da yake mafi akasarin lokuta haka yake kiransa. Ramadan kuwa lokacin bacci takeyi. Haka dai suka tafi tare, Har zuwa ƙarfe sha ɗaya na dare basu dawoba, hakanne yasa. Mammyn ta fito wajena ita da Ruƙayya, dan har lokacin Ramadan yana wurina. Amsar Ramadan tayi a hannuna kana, ta juya tayi ciki. Ita kuwa Mammynsu cikin fullacin da bata gama iyawaba, dan ita asalin ƴar ƙasar Ethiopia ce. “Abba Rayyarn yau kuma lfy kuwa har yanzu Baban Mauɗo da Rayyern basu dawoba. Gashi nayi ta kiransa yaƙi shiga”. Cikin alhini nace mata. “Toh kinsan kuna cewa, wannan abun shi neturom ne ko netyuk ɗin har yanzu baida ƙarfi a nan jihar tamu, naga shima kansa Alhajin wasu lokutan sai ya hau kan wancan dutsen yake samu yayi mgn”. Shiru naga tayi sai kuma can ta ɗan kalleni tare da cewa. “Nifa ina tsoro domin ya shaida min abokansa ne da sukeyin komai tare sun kuma san abubuwa da dama a kansan sun juya mishi baya, asalima har barazanar hallakashi sukeyi damu duka. Gsky hankalina ya tashi, ina tsoron mutanen kasar nan”. Da sauri nace to ta bani wayar inje in hau kan ɗan dutsen da nake ganin Alhaji na hawa yayi mgn da mutanensa, dan a lokacin duk faɗin Gembu membila mutun uku ne kacal keda wayar hannu kuma sai sun hau dutse suke kira, a lokacin kuma layi yafi waya tsada. Koda na amshi wayar sai ta koma ciki. Ni kuwa nayi ta gwada kiransa amman sam baya shiga. Nima kaina hankali na ya tashi, haka yasa nayi ta zama a wurin har dare ya fara nisa har na yunƙura zan tashi sai kuma naji ƙaran wayar, da sauri na danna inda ta nuna min, Ina kaiwa kunne kuwa naji murtar Alhaji cikin wani irin gigitaccen yanayi mai bayyana azabar da yake ciki, cikin yanayin wasiyya yace. “Aicha!”. Da sauri nace. Ba ita bace nine Bashiru”. Cikin wani irin numfarfashin naji yace. “Bashiru ina take?". “Tana gida, bari in kai mata”. Na bashi amsa sai kuma naji yace. “Da wuya ka isa inda take ina raye, kayi sauri dai kaje, ka ɗaukesu ku gudu, Bashiru ni bazan rayuwa, sun turani cikin ramin kogi, yanzuma ɗan zaren bakin gaba na samu na riƙe, kuma yaushe zai iya tsinkewa, Rayyanuna kuwa na wurgashi can gefe, kazo ko ni ban rayuba Rayyern ya rayu. Bashiru kayi maza kaje gudu dasu. In in ka ɓoyesu ka kuma samu dama, kazo ka ɗauke Rayyern a daren nan. Sannan ka tuna gidan da mukaje da kai a Kano, a wannan ƙaramin sashin na waje, gidan a ciki duk wasu takardun abinda na mallaka da duk wata dukiyana suna, ciki”. A takaice dai anan ya gaya min dukkan sirrukansa tare da damƙa min amanar yaransa, ya shaidamin akwai tarin dukiyar ɗaya ware na aikin campanyn suna ciki wannan sashi, ya kuma roƙenin da in bawa su Rayyern kekkyawan ilimin boko, ya kuma cemin baya son yaransa suyi maraici. Ya ɗaura da cemin tun ɗazu fa wanda ya turasa cikin ramin yayi nufi gidansa dan yaji yana cewa zaizo ya kashe sauran yaransa, yacemin ya goya Rayyern a jikin bishiyane a bakin gaɓar, kuma an bubbuga bishiyar amman dai baiga faɗowan Rayyern. Ni kuwa dai-dai lokacin na iso ƙofar gidan. Ga mamaki na sai naga gidan yanaci da wuta. Makota duk sun fito sun tsaya cirko-cirko an rasa yadda za'ayi su shiga gidan. Haka yasa na saki kuka ina cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un, sunbi sun kashe su”. Dai-dai lokacin kuma naji Alhajin yayi mgn da ƙarfi a cikin wayar yace. “Sun kashemin mata ɗan Bashiru?”. Sai kuma naji suuuuuuu zinɗim alamun ya faɗa cikin azabebben ramin. Wannan abun ya gigitani yasani. Kurma ihu na nufi cikin gidan ina cewa. “Sun kashe Alhaji da Rayyanu sannan sunzo sun bankawa gidan wuta, wayyo Adda Aicha. Can najita, tana amsawa tana nufar ɗakin Ruƙayya tana cewa. “Ruƙayya! Ruƙayya!! Fito keda Ramadan”. Ina muna iso bakin ƙofar wuta ya rufe ɗakin nasu. Ihu Adda Aicha tasa tare da juyawa ta fice daga gidan tana faɗin shike nan, sun hallaka min ahlina gaba ɗaya, mezanyi da Nigeria garin mugaye. Daga nan ban kuma ganintaba, ban kuma jintaba. Dai-dai lokacin kuma aka kece da ruwa kamar da bakin kwarya. Duk da wannan ruwan wutan saida ya kara kusan awa biyu yanaci kafin ya mutu. Washe gari da safe aka shiga ciki, toh fa nan muka samu Ruƙayya da Ramadan a sume a cikin Bathroom, bisa alamu hayakine ya sumar dasu, hakane yasa muka tafi asibitin cikin taraba dasu. Bayan an basu gado, ni kuwa na sake dawowa bakin gada, inata dube-dube cikin ikon Allah naga Rayyern a goye a jikin bishiya saidai a sume yake. Kuma kanshi ya fashe yanata zubda jini, har lokacin yayi wani irin fari fat alamun jininsa ya ƙare, kwancesa nayi na kaisa asibitin. Sanin anyi gobarane yasa aka amsheshi a sibiti. Watanmu ɗaya kafin suka samu lfy, cikin ikon Allah Sarkin Gembu shine ya ɗauki nauyin niyyar. Alhamdulillah duk sun samu lfy, sai daifa Rayyern ya samu matsalar kwakwalwarsa ta mance baya. Shiyasa ya taso bai iya tuna abinda ya faru dashi daga haihuwarsa zuwa shekara bakwai. Ramadan kuma a hankali ya mance iyayensa. Haka nayi ta zama dasu a Gembu cikin gidan Sarkin Gembu. Harda Ruƙayya, wacce nai tunanin ita kaɗai ce zata tayani rike amanar da aka bani domin munyi neman duniya babu lbrin Adda Aicha. Nan nace ina son muyi aure da ita, dan mu rani yaran. Haka yasa aka ɗaura mana aure. Daga baya muka shirya muka taho kano, koda mukaje Kano kai tsaye wannan gidan muka nufa. Kasan cewar gidane da ya ginawa a sirri dan ko iyayensa basu saniba. Kuma dama takardun gidan da key ɗin duk da wasu tarin takardunsa nasan inda yake ajesu. Shiyasa na ɗauka mukaje muka zauna a ciki. Nasa Rayyern da Ramadan a Kekkyawar makaranta, na kuma saya mana motar da nakeyi musu dukkan hidima dasu. Ni kuwa na zama kamar mai gadin gidan Ruƙayya kuwa mai gyaran gidan da rainon, aikin da muke ne muka warewa kanmu albashi kamar yadda mukaji ake biyan masu irin aikimu da wannan kuɗin nakeyi mana komai na aiki. Su kuwa su Rayyern inayi musu komai da dukiyar mahaifinsu. Dan ko mota dana saya dan kaisu makarantane. Su kuwa sun taso a duniya su basu san kowaba sai mu. Dan ko gambu bana kaisu. Na kuma ƙi kaisu wurin dengin mahaifinsu wato gidan Kakansu Malam Mai Nasara ne sabida inaga kamar magautan zasu iya ganesu ta sanadin zuwan su biyomu su kashesu. Gashi mukuma Allah bai bamu haihuwa ba, sai suka zame mana yayanmu. Bana harka da kowa dan gudun kada a ganomu, na hanasu yin abota da kowa. Saida suka girmane Sanadin karatu dole Rayyern yayi abota da Dr Sulaiman. Ramadan kuwa har yau baida abokin ko ɗaya. Usman PA maigadin maƙocinmu ne ya haɗani dashi da wutanmu ya ɓaci ya gyara man sanadin haka suka saba da Rayyern har ya zama PA'nsa. Na gina su Rayyern kan ƙin yarda da kowa, shiyasa baya sakin jiki da kowa a rayuwarsa. Baya amsa gayyatan hiran yan jarida ko ta inane. Sunyi kekkyawan karatun likitanci, dan nasan burin mahaifinsu ne dan shima likitane, to amman yafi bawa kasuwanci himma. Nasan idan su Rayyern suka gane Malam Mai Nasara kakansune to gaba ɗaya ko wanne asirin zai tonu. To amman duk da haka inada niyar dole watan-wata rana zan gaya musu gsky. Ɗan tsagaitawa yayi tare da sauƙe numfashi. Yayinda saura kuma kab sukayi shiru. Rayyern da Ramadan kuwa, Hawaye kawai suke zubdawa. Shi kuwa Abba Barrister Kabeer ya fuskata a hankali yace. “Tun randa kazo min da batun zaka bawa Rayyern auren Jannart ka kuma gaya min sunanka, na gane tabbas kanada alaƙa da Barrister Abdulkareem Sale Dakata, domin ksunanku. Koda na kwakkwafi Jannart bayan aure kuma na gane ɗan uwanka ne. Yanayin yadda bada auren Jannart da yadda komai ke tafiya, da tuno kalaman Barrister Abdulkareem, na gane duk abinda kake boyewa akan Jannarr, na kuma gane akwai wani abinda ka sani a kanmu shiyasa na amince a sauƙaƙe”. Cikin sauƙe Numfashi Dr Sajo yace. “Barrister Kabir shaida musu”. Cikin sanyi yace. “A'a muji yadda akayi Alhaji Bashir ya rayuye dai tukun da yadda Hajia Aicha ta rayu”. Jin hakane yasa Baba Mauɗo gyara zama tare da fara basu lbi “Ni a waccar naran koda naje, cikin Gembu membila sai na samu, ashe harda su Alhaji Bala Tambari dasu Alhaji Audu Tababa da kuma Alhaji Ahmed Tinkau da Alhaji Idi Sale Dakata, da kuma Dr Lukman, da dai sauransu za'ayi zaman. Nayi mamaki domin wannan taron iya na mutanen tarabane. Sunyi duk yadda zasuyi da in haɗa hannu dasu naƙi, wanda hakan ya tunzurasu, sukayi ta gayamin duk abinda sukaga dama. A karshe dai da faɗa aka tashi, yayinda duk abinda mukeyi Rayyern na kan cinyarta. Ina fita wurin Alhaji Idi yace. Ba sai na rayuba kan inyi musu turji, yace dani da Lawyer na duk sai su ɗai-ɗai tamu. Furucin daya bani tsoro kenan. Saidai ban kulaba na shiga mota na kama hanyar Gembu, duk da dare yayi. Ina tafiya Alhaji Bala Tambari ya kirani a sirrance kamar kullum shike sanar dani duk shirinsu. Ya shaida min cewa fa, an turo mai babbar mota kan ya takani, ya kasheni ya kuma je da fetur ya ƙona min gida. Hakan yasa na ƙara gudun mota, ga kuma hadarin da iska da akeyi. Tafiya kaɗan kuwa nayi Baga mai babbar mota na bina, duk inda nayi sai ya bini hakan yasa na gane shi aka turo A haka dai ya samu ya turani cikin ramin to kafin in faɗa sai na fita cikin motar lokacin daya tokareta da bishi. Gaba ɗaya naji ciwo, hakama Rayyern to sai na cire rigata na goya Rayyern a jikin wata bishiyar dake ɗan gefe kaɗan da wacce ta tokari motata. Na juyo zan dawo bayan Rayyern ɗinne kuma, tsantsin ya ɗebeni na tafi cikin ramin to ban faɗaba, na riƙe sirarun jijiyoyi bishiyar. A haka ina reto na kira Bashiru nayi mishi dukkan bayanan sirri na. Hankalina ya tashi lokacin da naji yana cewa, an bankawa gudana wuta, babu wanda na tuna sai Ramadan da Ruƙayya, dan sai nakeji Aicha zata iya tsaratar da kanta, amman su yarane. Wannan kaɗuwanne tasa na faɗa cikin ruwan Kogi mai masifar zurfi, daga nan kuma ban sake sanin inda nakeba, sai farkawar nayi na ganni a wani babban asibiti Alhaji Bala Tambari na gefena.” Shiru yayi alamun ya gama. Murmushi Alhaji Bala Tambari yayi ganin yadda duk suka zuba mishi idanu alamun neman ƙarin bayani. Zamanshi ya gyara tare da kurɓan ruwa kana yace. “Tun da na gaya masa ana binsa nima na biyo bayansu ba tare dana gayawa munafukan banzanba da nufin in dakatar da direban babbar mota sai dai ina na makara. Domin ina zuwa motar na faɗawa, cikin ramin shi kuwa ya wuce cikin gari, Tashin hankali yasa na kasa tuna ya dace in bisa in tseretar da yaran. Sai daga baya na tuna hakan. To koda naje cikin garin sai na samu tuni an ƙona gidan. Haka yasa kawai na wuce cikin jama'ar ina cewa a nuna min gidan Sarkin ruwa. Nayi sava kuwa aka kaini, dan duk a tunani an rigada an gama da waɗannan kam, shiyasa nake son a ceto Alhaji Bashir da yaƙinin nasan yana da baiwar iya riƙe numfashinsa na wasu lokutan. Koda aka haɗani da Sarkin ruwa, ce masa nayi motar ɗan uwanane ta faɗa cikin ruwa muna zuwa, dan Allah ya taimaka min. A nan yacemin gsky baya tsammanin ɗan uwana zai rayu, domin babu wani wanda ya taɓa faɗawa cikin ramin nan ya tsira, domin ruwan bai cika gudu Bama. Amman irin ranar ruwan zai iya gudu ya amayar da abin cikin ramin sabida yadda ake ruwa kamar da bakin kwarya. Anan yace min, sai dai a tsammaci gawar ɗan uwan nawa, dan haka inje in sanar a matatar ruwan kiri dam. Kana ya haɗa da kiramin Sarkin ruwan dake can ya sanar musu da gashi-gashi abinda ke faru ya ƙara da cemin. “Sarkin Ruwan kiri dam dashi da aljanu marabarsu kaɗan, domin shi yakan iya yin kwana hamsin cikin ruwa, kuma babu matatan ruwa da baya zuwa, zai iya taimaka min sai dai zai cajeni kuɗi da yawa, jin haka yasa nace babu komai ko nawa ne zan biya. Toh a daren na kama hanyar kiri. Cikin ikon Allah kuwa kafin asuba na isa. Kai tsaye bakin dam ɗin na wuce. Allah mai yin yadda yaso a lokacin da yaso. Kafin in isama an tsamoshi a cikin ruwan saidai baya da maraba da gawa. Kwanana goma sha ɗaya a can, kafin muka samu ya farfaɗo daga dogon sunan da yayi, To sai dai fa ya rasa tunaninsa. Haka yasa a sirrance na ɗaukoshi na dawo dashi, gidana dake Gombe acan akayi ta jinyarsa har ya samu lfy, amman tunaninsa bai dawoba. Kasan cewar yana yawan zama da Mai gadin gidama na can da yake buzune suka saba sosai. Har da zai tafi garinsu sulaje tare, Saida yayi shekara Goba sha uku acan amman ni ina zuwa ni kuwa naji daɗin zamansa can sabida yafi sirri zamansa acan yasa ya koyi duk yarukansu da kuma shigarsu d ta zame masa jiki. Sai shekaru goma baya ya dawo, nan mukaci gaba da zama dashi, har tsawon shekara ashirin ba ɗaya. Kawai ranar ya fita yaje masallaci yana dawowa mota ta bugeshi. Bugunma bana kirkiba sai dai ya suma, tofa yana farfaɗowa ya farfaɗo da tunaninsa kwakwalwarsa ta dawo ras. Babu abinda yake cewa sai. Rayyanuna Ramadan ɗina, Bashiru ka kula min dasu, ka kula da maraicinsu dana Ruƙayya kada ka bar Aicha ta ƙasarsu da yarana”. Wannan abun shi yafi komai yimin daɗi. Daga nan aka sallamemu nan nayi masa bayanin komai. Tofa daga ranar ta tada hankali sai munzo Kano. Yayinda a wurin su Alhaji Idi Sale Dakata kuwa, nake cikinsu dan sanin duk ƙullinsu. To koda muka zo Kano kai tsaye nan gidan yace muzo. Muna zuwa kuwa ya ganka a ƙofar gidan kaida Rayyern da Ramadan bisa alamu masallaci zaku tafi. Yana ganinku yace ga yayansa. To kuma ni kaina na gamsu dan tsananin kamar da Rayyern keyi dashi. Ramadan kuma da an ganta ansan Aicha ce ta haifesa. To dole muka koma mukayi sabon shiri, haka yasa yazo muku a suffan buzu yana neman aikin gadi. Kai kana ganinsa sai kayi ta kallonsa har saida yayi ta maimaita maka mgn cikin muryar buzaye sannnan ka girgiza masa kai, da alamun jikinka na rawa a lokacin. Rayyern kuwa sai yayi saurin cewa. “Dan Allah Abba mu ɗaukehsi aiki ka dena buɗe mana gate dayi gadin ƙofar gida bamajin daɗin haka.” Ni kuwa duk mgnar da kukeyi a waya nake jinta. A karshe dai yaran ne suka dage dole ka ɗaukeshi. Shi kuwa ya rayu cikinku domin ya gane wanne yanayi kuke ciki. Yasha zuwa wajena a boye muyi mgnar sirri. Kai kuwa ka yarda dashi yasa har ka nemi shawarsa kan aikin campanyn, ya baka shawarar a fara ginisa kuma ka yarda, cikin hikima yasa akeyin komai cikin gaggawa. Koda Riyyam-nsra yazo kawai cemin yayi wallahi ɗansa ne”. Ya ƙare mgnar yana dariya. Cikin sanyi Mamyn Rayyern ta kalli Mammyn tare da cewa. “Dan Allah Aicha ya akayi kika bar ƙasar nan”. Cikin sauƙe numfashi farin ciki Mammy tace. “Lokacin da naji Abinda Bashiru ke cewa sanda gidan yaketa ƙonewa yana cewa. An kashe Alhaji da Rayyanu sannan an kashe su Ramadan. Daga lokacin na fita gidan to a ganina Meta rage min da Nigeria, da a mahaifiyata batason aurena da Abbansu Rayyarn wanda kasuwancine ya kaisa ƙasarmu Ethiopia har muka kulla soyyaya, kasan cewar dama mahaifina ya rasu, kuna Ni kaɗai suka haifa shiyasa Didi na batason auremu, a ƙarshe dai bada yardarta akayi aure ba, randa muka taho Nigeria tayi kuka kamar zata mutu niko son da nakewa mijina yasa na daure muka zo. Alhamdulillah ahlinsa kab suna sona. Cikin aminci muke zama da kekkyawan zaman lfy. Har na haifi Rayyern da Ramadan kafin mukaje Ethiopia lokacin shekaran Ramadan biyu a duniya. Muna dawowa ne muka koma Gembu membila. To shiyasa wannan abin na faruwa na tattara na koma ƙasata ta haihuwa kuma a lokacin inada cikin Riyyam-nsra da Zaiton har na wata huɗu. Shi ya sani. Naƙi in sallami iyayensa ne dan naji gaba ɗaya ƙasar na tssneta bana son komai ma ƙasar gani nake ƙasace da babu amana, a nan diganmu dake can bayan gida babanshi naje na ɗauki E password na da komai nawa, a ciki kuma nayi ta zama ba tare da sanin kowaba, har komai na tafiyana ya kammala. Na tafi, gidan babansa kuwa duk sun shiga tashin hankali jin labarin rasuwarsa dan har can ƙaninsa Mustahpa yaje to amman dan ba'a sansaba anki a sauraresa. Dole ya dawo sukayi ta zaman makoki, amman Malam yaƙi amincewa shi cewa yake shifa Ɗansa da jikokinsa na raye, su kuwa yaransa sai dukega mutuwarce ta gigitashi. Nima a zatona su Rayyern basa raye, shiyasa banda bin ta kan Nigeria ba sai dai ina yawan gayawa su Riyyam-nsra cewa su asalin ƴan Nigeria ne ina basu lbrin komai. Sai ranar da naga gidajen tv'n da jaridun ƙasarmu suka rinƙa haska hoton fuskar Rayyern ne a matsayin wanda ya taimaki ƴar wani babban ƙusam gwamnati, ina ganinsa naji a jikina ɗanane, ganin sunansa ya ƙara bani ƙarfin guiwa, musamman in na duba kamarsa da Riyyam-nsra da kuma kamannin mahaifinsu, haka yasa na amince da nacin Riyyam-nsra na son zuwa. Kana shi kuwa dake ɗan rawan kaine yana bibiyan mutanen ƙasarnan a shafukan sada zumunta. Anan yaga Ahmad Nasir har suka saba, sai daga baya muka gane shi ɗan ƙawar babansune. Shi yan ywansane shiyasa nace muku. Ta ƙare mgnar tana shafa kansa. Jannart kam har yanzu hawaye take zubdawa. Shi kuwa Baba Mauɗo cikin fargaba yace. “Alhaji Bala Tambari kullum tambayarka nake ina Barrister Abdulkareem Sale Dakata amman kaƙi gaya min komai a kansa yau tsawon shekara uku kenan ina tambaya, tunda kaƙi sanarmin barin in tambayi Kabiru”. Ya kare mgnar yana fuskantar Barrister Kabeer. Shi kuwa Alhaji Bala Tambari wani irin raunataccen kukane mai sassayan sauti ne ya subce mishi. Shima Barrister Kabeer kukane mai sassayan sauti ya saki. Yayinda tuni Aunty Dijat ma ta kife kanta bisa cinyarta. Cikin tsananin tashin hankali Baba Mauɗo ya matso gaban Barrister Kabeer murya na rawa yace. “Kabir ka tunani ko?”. Kai kawai ya gyaɗa masa yana mai sakin shessheƙan kukan da yasa jikin Jannart fara wani rawa mai haɗe da tasowar kuka. Shi kuwa Baba Mauɗo cikin taraddadi yace. “Kabiru ina Barrister Abdulkareem inayake? Ina Zainab? Me ta haifa?”. Cikin tsananin kuka Barrister Kabeer ya ɗago kansa tare da nuna masa Jannart...! Ban samu nayi editing ba sabida zazzaɓin mura ɗaya rufeni, zakuga kurakurai da yawa, duk na san zaku kage in sha Allah. By *GARKUWAR MARUBUTA* *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* Hannunsa ya ɗaga, tare da nuna masa Jannart da yatsarsa. Murya na rawa hawaye na kwaranya yace. “Gata, itace abinda Zainab ta haifa, itace ƴar Yah Abdulkarim”. Sai kuma ya tallabe kansa da tafukan hannunsa duka biyu, yana sakin shessheƙan kuka. Ita kuwa Jannart idanu ta zazzaro ta zuba musu, tamkar wacce bata gayyacinta, Shi kuwa Rayyern da sauri ya rumtse ƙwayar idanunsa da yaji tauna tsastsafo wasu azabebben hawayen tausayin Jannart domin tuni ya gano inda mgnar Barrister Kabeer ta dosa. Tafin hannunsa yasa kan tafin hannunta ya haɗesu kib, yatsunsu ya sarƙafe dana juna. Wani irin masifeffen rauni, tausayi, jinƙai, Jannart ne suka rufe masa zuciya da jiki baki ɗaya. Haka yasa tuni hawaye suke kwaranyo masa. Yayinda tuni Aunty Dijat ma take wani kuka mai sassayan sauti. Abba Rayyern kuwa, kanshi ya kife a jikin kujerar, domin dama ya zaci haka. Mammy kuwa wani irin tausayi da son Jannart ya lulluɓe zuciyarta, a zahiri take ganin kamannin fuskar Zainab ɗin kan fuskar Jannart, domin kamace ta haƙiƙa. Shi kuwa Baba Mauɗo, dafa kafaɗar Barrister Kabeer yayi tare da cewa. “Kada ka cemin basa raye, kada ka cemin haka, bana son jin haka. Amman batun Jannart yarsuce kam na gamsu, kuma na dade da tuna hakan tun randa naji sunanta, domin kamanceceniyarta da Zainab sun ƙazanta, kada ka cemin marainiyace. Zuwa yanzu gaba ɗaya falon babu wanda rauni bai rufesaba. Mamy kam itama tuni hawaye takeyi. Dr Sajo ma kife kansa yayi, bisa hannun kujerar yana zubda hawaye. Alhaji Bala Tambari, kuwa rumtse idanunshi kawai yayi yana mai jin rauni. Riyyam-nsra da Ramadan kuwa, idanu suka zubawa Barrister. Shi kuwa Barrister cikin Muryar kuka yace. “Marainiyace, maraici mafi muni, marsicine da ban taɓa jin irinsa ba a duniya koda a littatafai da finafinai. Domin maraicine da ita kanta bata saniba maraicine da aka hana ta amfani iyayenta bayan ransu, maraicine da ba'a bata ƙofar yiwa iyayenta addu'a ba, sabida masifar son duniya. Yah Idi da hannunsa ya kashe ɗan uwanmu ƙaninsa mai binsa ni kuma yayana da nakeki.” Zuwa yanzu wani irin tsuma jikin Jannart ya farayi tare da jin wani irin tashin hankali yana ziyartota. Shi kuwa Barrister Kabeer cikin rauni yaci gaba da basu lbrin kamar haka. “Mu uku kacal iyayenmu suka haifa, Yan Idi shine, Babba sai Yah Abdulkareem, kana nine karami. Iyayenmu sun renemu cikin aminci da bamu Kekkyawar tarbiyya. Har muka girma, Yah Idi ya faɗa kasuwanci, cike da zalamar ganin ya zama shahararren mai kuɗi, shi kuwa Yah Abdulkareem ya bawa karatu mahimmanci, inda burinsa ne ya zama cikekken lawyer. Allah kuwa ya cika masa burinsu. To amman fa Yan Idi baya godewa Allah kan abinda ya basa, shiyasa kullum na wani yake hango, ya samu abokai masu irin zuciyarsa. Haka yasa mugayen zuƙatansu haɗewa. Yah Idi yayi aure, matarsa Amina mahaifiyar Junaid kenan. Kana bayan ita, ya auri Momynsu Azeez amman ita a ƴar sokotoce kuma acan ya ajiyeta, shiyasa. Basu wani san junaba. Amina tunda ta aifi Junaid bata ƙara haihuwaba sai bayan shekaru goma, Allah ya bata ciki. Momynsu Azeez kuwa ta Haifi Azeez wanda shekara uku ya bawa Abdul. A lokacin kuma Yah Abdulkareem ma yayi auren, da ya kasance ba zata, domin aurene da akayi komi, da komai cikin ƙanƙanin lokacin. Ya auri Aunty Zee, daga ranar kuwa. Yacewa, iyayenmu zai ɗaukeni. Zan dawo gidansa da zama. Haka kuwa akayi basu hanaba. A lokacin in secondary School. A watan da akayi auren a watan Allah yayiwa iyayenmu rasu baki ɗaya su. Dama ba yawan dangine da muba. Yah Abdulkareem mutum ne mai jinƙai da tausayi da gsky. Aunty Zee kuwa wata daya da aurenta ta fara laulayim cikin. Wanda sam bata son taji duk wani abu na ƙamshin girki. Toh dan lokacin mafi akasarin lokuta nikeyi mana girki. Aunty Zee macece mai haƙuri da sanyin hankali. A haka taita rainon cikinta har ya cika watannin haihuwarsa. Wata rana da yamma Yah Idi yazo. A falon Yah Abdulkareem din suka zauna. Ni kuwa ina falon Aunty Zee muna kallo, sai take cemin, inje in amshi kuɗi in seyo mata, kifi, don lokacin cikin ya kai haihuwa Yau ko gobe amman bata iya cin komai sai kifi. Da sauri na miƙe, na nufi ƙofar falon Yah Abdulkareem din. Har nasa ƙafa zan shiga sai kuma na tsaya sabida jiyo muryar ya idi da abinda yake faɗa. Abdulkareem ka bamu goyon baya, a kan wannan ƙudurin namu, domin shine kaɗai kwanciyar hankali ka, sabida shi kansa uban gidan naka, yace mana takardun suna hannunka ya baka ka dawo dasu, a soke aikin, dan haka ka bani su, tun muna shaida juna. Shi kuwa Yah Abdulkareem sai naji yana mgnar cikin sanyi yace. “Amman ai cewa yayi kawai a tsaida aikine bawai in baku, takardunba, ya za'ayi in baku abinda ba nawaba Kuma ba nakuba, inci amanarsa kenan. Gyara tsayuwata nayi a bakin ƙofar jin Yah Idi na cewa. Wallahi ina gargaɗinka Abdulkareem domin, shakka babu, zan iya yin komai a kanka, ba tare da duba alaƙarmu ba, muddin zaka hanani cika burina. Da sauri naja da baya jin Yah Abdulkareem na cewa. “Nasan zaka aikata, kuma nasan duk abinda zakayi bazai wuce, ka kasheni ba, to wlh koda kasheni zakayi bazan bada suba. Hakan da yace ya fusata Yah Idi sai ji nayi yace. Zaka ko gani ganin idonka. Sai nayi saurin barin wurin sabida jin yana fitowa. Saida ya tafi, na shiga na samu Yah Abdulkareem yayi shiru, cikin sanyi nace masa Meta faru,? Bai ɓoye min komaiba, kana ya ƙara da cewa. Nasan son zuciya da rashin tsoron Allah irin na Yah Idi wlh zai iya min komai fa Kabeeru. Naji tsoro sosai. Dan haka, zan baka takardun nan, ka ajeyimen su. Dan Kada in ya turo su sani in basu. Cikin yarda dani yamin wannan bayani. Kana ya bani takardun. Sannan na gaya mishi mishi aiken da akayi min. Ya bani kuɗi naje, na saya mata. Muka dawo muka zauna a falon munata hira, tanacin kitinta. Saida ta gama sannan na tattare Wurin Yah Abdulkareem na dariya wai ta medani kande. Ita kuwa sai ta zuba mishi ido tare da cewa. Shekaran jiya da zaka tafi Gembu naso in bika, muje, amman nasan hanyar gashi kuma yadda nake, sai nakeji dama na gaya munje nayi musu kallon karshe. Da sauri yace mata. Zainab kallon ƙarshe kuma? Sai tayi murmushi tare da sunkuyar da kai, mu kuwa duk ido muka zuba mata, cikin sanyi tace. Musamman Neena na, naso in ganta ta ganni. Amman ba komai Allah ya sadamu a darussalam. Wannan kalma ta girgiza Yah Abdulkareem dan a take naga yana zubda hawaye. Ita kuwa da sauri ta yunƙura zata tashi. Sai kuma ta koma ta zauna tare da riƙe cikinta. Wachhh Abban Jannart yau kam da alamun Jannart zata fito duniya. Jin haka kuma ya samu murmushi domin haka take tanada, raha, shiyasa tun kafin ta haihu take cewa, in dai ya mace ta haihu Jannart za'a sa mata in kuwa na mijine Jalaladdeen. Haka yasa take kiran Yah Abdulkareem da Abban Jannart tana yawan cemin idan mace ta haifa dai to matar Rayyern ce, wai sabida tana son yaron ni kuwa a lokacin banma san waye Rayyern dinba. Shi kuwa Yah Abdulkareem murmushi yayi tare da cewa. Wai da gaskene Zainab? Kai ta jinjina masa tana matsa laɓɓanta kana zufa na tsastsafo mata tace. Allah kuwa da gaskene. Da sauri nace, bazaki jira in zama likita ba, in karɓi haihuwar da kaina. Dan a lokacin dani da Yah Abdulkareem duk burinmu in karanci likita, ita kuwa Zainba da sauri ta kamo hannun Yah Abdulkareem. Ganin haka yasa muka tafi asibin Dr Lukman, duk da Dr Sajo abokinsa ne, to amman lokacin baya ƙasar. Muna zuwa kuwa aka amsheta, ana dubawa ma, akace ai yanzun zata haihu. Muko sabbin shiga dama bamuzo da kayan haihuwa ba, hakan yasa, nayi maza nace zan koma gida in ɗauko. Ina fita kuwa, tana haihuwa. Dr Lukman kuwa da kansa ya amshi haihuwar sabida, a lokacin babu yawan likitoci mata. Cikin ƙankanin lokacin na dawo, ina dawowa, na samu. Yah Abdulkareem a kiɗimi, yana bin Dr Lukman yana masa Dr Lukman, ka taimaka asan abin yi, jinifa ya ɓalle mata. Shi kuwa Dr Lukman waya yakeyi, haka yasa sai hannu yake juya mishi alamun yana zuwa. Ni kuwa sauri nayi na shiga, cikin ɗakin da naga sun fito. A kwance na sameta da alamun har an gyara baby, da sauri ta yafitoni da hannu, ina isa, tasa hannunta ta ɗauko Jaririyar daga kwance cikin jan numfashin tace. Kabeeru, ga Jannart ta samu, amman zata rayu marainiya, babu uwa, kuma ubanma babu tabbas, domin naji abinda Dr Lukman yake faɗawa Yah Idi a waya kafin ya fita, a zatonsa bana jin turanci tunda ni ba fulatar Gembu ce. Jini nake zubarwa amman cewa takeyi bazai min allurar tsaida jininba, bazai kuma gayawa Abban Jannart ba sai yaga na kusan mutuwa, yace kuma yanzu zaiyi ƙoƙarin tura musu Abbab Jannart ya tafi gida, suje can su sameshi, wai in har bai basu takardun ba su kashesa kamar yadda sukasa aka kashe Alhaji Bashir Maigaskiya daren jiya, Cikin tashin hankali nace. Yah Idi Kuma, to shi yana ina, cikin jan numfashin tacemin shima yana cikin asibitin nan ya kawo Aunty Amina itama haihuwa zatayi, kuma naji suna cewa, ta rasu, abinda ta haifama babu rai. Kabeeru, nasan ni kam bazan rayuba, kuma inaji a jikina zasu kashe Abban Jannart, dan Allah ka zame mata Garkuwa bongo abin jingina, ka jiƙanta, ka bata dukkan kulawa, da Kekkyawar tarbiyya, in ta girma kayi mata zabi da miji na gari mumuni mai jin tausayin maraicinta, Dan Allah Kabeeru kada ka bari, rayuwarta ta taggayara ko ta wulaƙanta, ina tsoron kada magautan mahaifinta su dawo kanta. Dan girman Allah Kabeeru kayi min alƙawarin kare min ita daga dukkan abin cutarwa, ka gaya mata ina sonta mahaifinta na sonta, tun kafin zuwanta duniya, ita kuma ta somu bayan barinmu duniya, tayi mana addu'a, ta zame mana al'waladussaliha. Hankalina bai tashiba sai lokacin da na amshi yarinyar daga hannunta domin da ka gani kasan ɗiyarta ce. Sai kuma ɗan ƙaramin yatsarta na hannun hagu da farcensa yake kamar a tsage kuma kala biyu, wanda irin farcen yatsar Yah Abdulkareem ne sak da sak. Sai kuma na sunkuyo zan kalli fuskar Aunty Zee. Nayi masifar gigitaccewa lokacin da naga idanunta na kafewa sunayin sama numfashin ta nayi ƙasa. Cikin tsananin tashin hankali na kwantar da yarinyar, tare da tallabo kanta ina cewa. La ha ila ha illahu Muhammadu Rasulullahi sallahu alaihi Wasallama. Nayi kamar shadarne sabida firgicin ganin kamar ranta na barin jikinta ne, ita kuwa cikin sassayan murya ta amshi kalmar shahadar tana nanatawa, kira na fara aunawa Yah Abdulkareem lokacin da takai karshen kalmar shahada na ukun da kuma fitan ranta. Ya salam naga tashin hankali a wannan ranar. Domin a kiɗimi na fito, sai dai ina fita motar Yah Abdulkareem na barin wurin. Ban san me Dr Lukman ya gaya mishi ba yasashi komawa gida. Babur na hau a guje nabi bayansa. Sai dai ya rigani shiga gidan, Cikin kiɗima nabi, bayansa, bayan na sallami mai babu ɗin. To sai dai bai tafiba ganin yadda nake kuka sai ya tsaya yana kallona. Koda na shiga sai ya biyoni sabida bani canjina. Ni kuwa da sauri na nufi falon jin wani irin masifeffen ihu mai haɗe da salatin da Yah Abdulkareem yakeyi. Ina isa bakin ƙofar na hango Yah Idi ne riƙe da wuƙa, yanata caccaka cikin Yah Abdulkareem dashi. Alhaji Abdu Tababa na gefensa yana sheƙa dariya. Ihu nasa da azaban ƙarfi zan shiga, cikin. Cikin zafin nama mai Babur nan ya fincikoni tare da fara jawoni waje. Su kuwa a cikin inaga ihun da salatin da Yah Abdulkareem yakeyi ne ya hanasu jiyo nawa ihun. Shi kuwa mai Babur nan da yake babbane da ƙarfi ya jani ya hau kashin sani. Bayan layinmu ya tsaya jikin wani kango. Yana cewa. Kada kaje zasu kasheka dan Allah kada ka shiga, zasu kasheka yadda suka kashe na cikin. Ni dai daga nan ban kuma sanin ina nakeba na suma. Lokacin dana farka kuwa Yah Idi na samu a kaina. Ashe shi mai Babur din da yaga na suma asibitin ɗaya daukoni ya maidani, yayi komai aka bani gado sai ya gudu, sabida yana tsoro. Toh da Dr Lukman yaga nine sai ya sanarwar Yah Idi. Ashe kwanana uku ban dawo hayyacina ba sai ranan. Ina farka sai na bushe kawai ina kallon Yah Idi sabida yadda ya ruggume ni yana wani irin masifeffen kuka mai tada hankali yana cemin. Wayyo Kabeeru mun rasa Abdulkareem sabida rasuwar matarsa Zainab da ƴar data haifa, shima zuciyarsa ta buga ya rasu, sannan Amina ma ta rasu, sai wurin haihuwa sai marainiyar ƴarta data bar mana, Kabir ina tsoron rasaka, in ka rasu bani da kowa nawa a duniya. Tsoro mai tsanani ne da mamakin makircin Yah Idi ya rufeni ya hanani Koda motsi. Wanda da haka ya yaudari mutane haka yasa ko jami'an tsaroma basu shiga mgnar ba. A ranan aka sallameni dole gidansa muka koma, inda muna zuwa na samu ya ɗauko Mammynsu Abdul daga Sokoto ta dawo da zama nan gidan sa, ya kuma damƙa mata Jannart a hannunta, da cewar ƴar da Amina ta haifane. Tsoro da fargaba ne yasa dole na kasa yin komai gashi bani da wani hujja bare shaida ga yarinta. Sai dai nasan tabbas ɗan sa Aunty Amina ta haifa ya rasu dansu ɗa na mijine ba, kamar yadda Aunty Zee ta gaya min, Sannan na gane Jannart, duk kuma wanda yazo sai aita mamaki ana cewa. Wannan kam kamar ƴar Zainab, to wannan abinne yasani yin shiru domin nasan bani da ƙarfin da zanyin faɗa fito na fito dashi. Haka yasa na shiga jikinsa na zauna a gidan ina kula da komai na Jannart da rainonta Junaid kuwa yana sonta sosai. Sai dai tana girma daga shekarunta goma sha huɗu abin ya fara sauyawa. Sai ya fara sha'awarta, ni kuwa a lokacin nayi aure babu yadda banyiba, Yah Idi ya bani ita amman sai yaƙi fir dole na haƙura Amman babu randa gari zai waye ban jeba. Sai daga baya na fahimci ita kanta Jannart ya fara sha'awar kasheta sabida yaga sa hannunta irin na mahaifinta ne sak. Toh sai yake rainonta dan ta cika shekara ashirun da biyu, tasa mishi hannu a dukkan takardun kadarorin mahaifinta, a matsayin ya mallaka masa su kafinma ya rasu, shiyasa ya rainentan kuma yake da gudurin kasheta. Wannan dalilin ne yasa, na fara shirin neman inda zan boyeta. Kwatsam ranar a wurin taron mu sai naga Rayyern, kamanninsa yasani tuno da Alhaji Bashir Maigaskiya, ashema mahaifinsa ne, ina kallonsa a lokacin tamkar wanda aka haifa dan ɗaukar fansane. Daga nan nayi ta bibiyar rayuwarsa, na kuma gane shi asalin ɗan Alhaji Bashir Maigaskiya ne, saidai bani da hujja, da naga Baba Mauɗo kuwa naso in gane da tafiyarsa. To amman bai bada damaba. Wannan mai Babur ɗin kuwa yanzu haka yana cikin tawagar Yan Idi, shi Alƙali Baba, Muna tsara komai tare, da hakane muka samu cikakkun hujjojin da Yah Idi ya rinƙa faɗa mana dukkan abinda yayi. Yayinda kuma muke naɗan hakan a video komai. Sannan Alƙali Baba babban alƙaline da akeji dashi. Kama kuma ga Alhaji Bala Tambari shima duk tawagar mu ɗaya. Zuwa yanzu duk munada cikekkun hujjoji na musamman. Da sauri duk falon suka juyo kan Jannart, da ta saki wani irin maraitaccen kuka mai cike da maraici da ƙunan rashin iyaye. Faɗawa jikin Rayyern tayi tare da kife kanta bisa cinyarsa. Wani irin masifeffen kuka mai tafiya da numfarfashi ta sake cikin shessheƙan raunataccen kukan take cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un, Hasbunallahiwani'imanwakil, wayyoooooooo Allah na, niyi asarar rayuwata ta, tsowon shekaru ban amfani iyayena da komaiba, kuma wai ina raye, banyi musu amfani ba ko kaɗan ban zame musu mai tunasu da addu'a ba, wayyoooooooo Naaaan zuciyata zata fashe,”. Ya Salam shima kansa Rayyern fashewa yayi da ƙaƙƙarfan kuka mai sauti, ya jawota jikinsa ya ruggumeta da karfi. Barrister Kabeer ma kukan ya saki kamar zai shiɗe, Baba Mauɗo ma kife kansa yayi bisa sawun Alhaji Bala Tambari dake gefensa yasani kuka mai rauni. Aunty Dijat kuwa itama ruggume yaranta tayi tare da sakin kuka. Abba kuwa shima kukan yakeyi yana ɗan bubbuga kafaɗar Barrister Kabeer alamun yayi haƙuri. Riyyam-nsra, Ramadan, Mammy da Mamy kuwa tausayin Jannart ne yasasu kuka mai ciwo. Shi kuwa Rayyern cikin kuka yace. “Nooo! Nooo!! A'a Janna bakiyi asarar rayuwaba kuma suma basu yi asarar haihuwar ki ba. Tsinenne kuma la'annne Alhaji Idi Sale Dakata shine yayi asarar rayuwar duniya data ƙiyama. Daya tauye miki maraicinki Yabar azzalumi ɗansa yana cutar min da ke. Baki da laifi domin a baibai ya barki kika rayu.” Cikin kuka mai tafiya da numfarfashi ta kara ruggume shi tare da cewa. “Naaan kaji fa Mamana ta bada yaƙini akan zan rayu, har tana cewa acemin suna sona tun kafin zuwana duniya. Sannan tana bada wasiyan a sanarmin in sosu bayan barinsu duniya in rinƙa tunasu da addu'a. Amman aka hanani wannan damar, Naan dame na amfanesu, me ribar haihuwata da sukayi? in banda cikin watannin nan daka nusar dani dayi musu addu'a a cikin dukkanin sallolina”. By *GARKUWAR MARUBUTA* Ya salam kusan gaba ɗaya falon ɗibkewa da kuka sukayi. Shi kuwa Rayyern kukan yakeyi har yana jin kamar kanshi zai buga, cikin tsananin tashin hankali ya tallabo kanta ganin yadda take kuka tuni idanunta sun kumbura sunyi jazir. Hancinta yayi ja, numfashin ta sai korar juna yakeyi, hakan ne yasa ya jawota jikinsa ya ruggumeta da samun dai-dai ton numfashin ta. Cikin tsananin tashin hankali Baba Mauɗo ya fara maimaita. “innalillahi wa innailaihi raji'un Hasbunallahiwani'imanwakil”. Hakan yasa suma kan suka fara maimaita hakan. Wanda a take Allah ya fara sauƙo musu da sassauci cikin zuƙatansu. Sai kuma duk suka fara sauƙe ajiyan zuciya amman banda Jannart da har yanzu maimaita innalillahi wa innailaihi raji'un takeyi tana kuma mai ci gaba da kuka. Cikin sauƙe ajiyan zuciya Barrister Kabeer yace. “Ki gafarceni Jannart ki dena kuka, na yi iya iyawata dan ganin komai ya tafi dai-dai.” Shi kuwa Rayyern cikin sanyi yace. “Barrister batar tayi kuka! Idan batayi kukaba a yau sai yaushe zatayi kuka, inama ace labarinki yazo kamar namu Janna ace iyayenki na raye, amman kash haka bata kasance ba. Kiyi kukan rashinsu da kuma ɓoye miki da akayi, amman kada kiyi kukan maraici. Nayi miki al'ƙawari zan cike miki dukkan gurbinsu. Zan sama miki farin ciki. Mammyn na zata zama madadin Mamanki Baba Mauɗo zai zama Madadin babanki. Kisa a ranki Zaiton da Riyyam-nsra sune ƙanneki. Ga Hafeez da Hafiza ga Abba Kabir ɗinki.” Shiru Abba da Barrister Kabeer sukayi suna mai kallonsu da sauraron kalamansa. Baba Mauɗo kuwa da Mammy kai suka jinjina mata alamun eh hakane. Ramadan da Riyyam-nsra ba cikin tsananin tausayinta sukace. “My Aunty kiyi haƙuri, ki dena kuka in Sha Allah bazamu sake barin kiyi kukaba”. Shessheƙan kukan ta fara ja da ƙarfi. Sai dai ina abin yaci tura. Haka yasa Rayyarn kuma ruggume ta, Allah ya sani ya mance ma a cikin mutane suke, yana kuka yace. “Janna ki kalleni in Sha Allah zan zame miki Nagartaccen miji mai jinƙai, tausayi, kulawa, sadakarwa, zan zame miki bongo abin jingina, kuma garkuwa ga duk wata cutarwa da izinin Allah.” Kai kawai ta fara gyaɗa masa yana kwato numfashin ta, amman ina, cak numfashin ya tsaya ta lafe jikinsa a sume. Cikin tashin hankali ya ɗan janye jikinsa, tare da jera mata kira. Ramadan ne ya miƙa da sauri yana cewa. “Ya salam Hamma Rayyern suma tayi fa”. Gaba ɗaya hankainsu ya tashi, hakan ne yasa duk sukayi kanta. Mammy ce tasa hannu ta amsheta daga jikinsa sabida ganin yadda gaba ɗaya jikinsa yake karkarwa, ya kasayin komai. Aunty Dijat ce ta miƙa da sauri ruwa ta kuma ɗauki wa mai sanyi. Tana miƙa musu, cikin sauri Mamy ta yayyafa mata a fuska an kuwa yi Sa'a ta farfaɗo da wani sabon kuka. Ruggume ta Mammy tayi tana mai ɗan shafa bayanta da tausar zuciyarta da sanyaya kalamai. Jin kiran sallan mangarib da akayi ne yasa, kab mazan sauƙe numfarfashi tare da miƙewa, suka firfita haraban gidan al'wala sukayi kana kab suka nufi masallaci. Matan kuwa, cikin sanyi Mammy ta miƙa tare da kamo hannun Jannart daketa shessheƙa ta miƙar da ita. Mamy ce ta nuna mata ɗakin. Sai kuma Aunty Dijat da Zaiton subabi bayanta. Cikin sanyi da lallashi Mammy ta kalleta lokacin da suka shiga cikin ɗakin cikin tausasawa tace. “Jannart kiyi haƙuri kinji ki dena kuka, ki shiga bathroom ki watsa ruwan sanyi, zakiji sanyi a zuciyarka. Sannan kiyi al'wala kizo kiyi salla, a karo na forko a rayuwarki, ki ɗaga hannunki, kiyiwa iyayenki addu'a shine abinda mahaifiyarki ta roƙa, kuma shine zai sasu farin ciki ba kukanki ba. Kana kiyi sujjada ki godewa Allah da ya hana magautanka samun nasara a kanki ya rayaki har kika san gsky”. Cikin sanyi ta gyaɗa mata kai. Ganin haka yasa ta tallabeta suka shiga bathroom din. Kana ta fito tare da ja mata ƙofar. Su kuwa su Aunty Dijat da Zaiton main falon suka koma, a bathroom ɗin ciki sukayi al'wala, kana Mammy ma nan ta fito, al'walan. Mamy kuwa sallayu ta shisshin fiɗa musu, kana duk suka kabbarta sallah. Acan masallacin cikin gidan kuwa suna idar da salla, Baba Mauɗo yayi ta jerowa su Barrister Abdulkareem addu'o'in neman musu gafara da samun ni'imantaccen makwanci. Ana shafawa Rayyern ya sulale ya fito ya nufi cikin gida. Ido ya ɗan zuba musu ganin duk suna cikin falon, ganin bai ganta bane yasashi. Wuce ɗakinta. Jiyo shessheƙan kukanta a bathroom ne yasashi kutsa kai ciki. Cikin bathtub dake cike da ruwa ya hangota tana zaune cikin sa babu komai a jikinta sai, kuka takeyi har jikinta na rawa. Da sauri ya iso inda take, ita kuwa jin motsin mutum ne yasata ɗago kanta, ganin shine yasata, yin saurin matsowa bakin bathtub ɗin, hannunta tasa ta riƙe sawunsa tana daga ciki. Kanta ta manna kan sawunsa, cikin tsananin rauni da kuka tace. “Naan Zuciyata, ta ƙuntata, ruhina ya girgiza a sanadin rashin muradin zuciyata Naan bani da kowa duniya”. Da sauri ya zauna bakin bathtub ɗin kanta ya manna da cinyarsa cikin sanyi yace. “Kina dani Jannart, ki dena cewa haka, kina dami, kuma zamu samar da zuriya maigaɗi, zanyi miki ciki ki haifa mana yara da yawa, gani ga yaranmu ga Mammy ga Mamy ga Abba ga Baba Mauɗo gasu Abba Kabeer ga Zaiton kinaji Aunty Dijat da Mamy har sunayi mana kallon mai ciki, da ace haka zai tabbata da nayi farin ciki”. Cikin sanyi ta fara sauƙe ajiyan zuciya jin yadda yake ɗan watsa mata ruwan sanyin a jikinta. Ganin tayi shirune, yasa ya tasheta, ya zubda ruwan bathrobe ya zira mata, kana yasa tayi al'wala kana suka fito. Shi ya taimaka mata ta, shirya kana yasa mata hijjabi. Ta kabbarta sallah. Shi kuwa falon ya fito. Nan ya samu su Mammy na zaune, da alamun jira sukeyi isha tayi suyi salla kafin su tashi. Shi juyowa yayi ya kalli Ramadan daya leƙo tare da cewa. “Hamma Rayyern Abba yace kazo, muyi salla isha ta ƙarato”. To yace kana yabi bayansa, so yake yayi sallan ya rabu da kowa yazo ya kula da Jannansa. Bayan an idar da salla ne. Mamy ta kai musu abinci falon Jannart. Kana Mammy kuwa ta shiga ta fito da ita. Su Abba kuwa a babban falon suka shigo baki ɗayansu, a nan inda Mamy da Zaiton suka jera musu abinci suka zauna. Gaba ɗayansu babu wanda ya ci wani abincin kirki. Ita kam ma Jannart kuka ta sawa Mammy data matsa mata taci, abinci sai Mamy ce ta tsoyayo kunu tare da miƙawa Mammy tace. “Ai inaga gaba ɗaya ma cikin yanata cin abinci, dan tunda suka dawo in Banda kunu batasha sa wani abu a bakintaba sai ɗazune ma ta ɗanci a logoi alogoi.” Cike da tsananin tarin farin ciki Mammy tace. “Masha Allah! Masha Allah!! Masha Allah!!! Alhamdulillah! Allah ya inƙanta ya rabaku lfy”. Sunkuyar da kai tayi tana mai tsiyayar da hawaye, ita kuwa Mammy miƙa mata cup ɗin tayi. Amsa tayi tana mai zubda hawaye, sun sa mata son haihuwa musamman yadda Naan yake nuna mata in cikine zaiyi farin ciki da yadda ya nuna mata da haihuwa ne kawai zasu faɗaɗa ahlinsu. A hankali ta kurbi kunun sabida yadda Aunty Dijat ke haɗata da Allah tasha kurɓa takeyi hawayen na zubar mata. Su kuma haka suka ɗan tsastsakali abincin sama-sama. Acan falo ma haka mazanma basu wani ci abincin kirkiba. Rayyern ya fara tashi ya haura sama sabida so yake yaje ya watsa ruwa. Kafin nan sun watse a falon. Ai kuwa tayarsa keda wuya. Barrister Kabeer ya miƙe tare da cewa. “To mu zamu tafi Hafeez kaje maza kace Mamanka da Aunty Jannart su fito mu tafi”. Kai Ramadan da Riyyam-nsra suka ɗago tare da zuba mishi idanu tare da cewa. “Barrister da Aunty Jannart Kuma?”. Da sauri Baba Mauɗo ya ɗaga musu hannu tare da cewa. “Wayasa bakinku”. Yayi mgnar da alamun shima Abba da Barrister Kabeer sun sanar dashi yadda auren ya kasance. Dr Sajo da Alhaji Bala Tambari kuwa kai suka jinjina tare da haɗa baki wurin cewa. “Gsky ni ban goyi bayan raba yarannan cikin wannan yanayin da suke cikiba”. Abban Rayyern ne ya ɗan jujjuya musu kai tare da cewa. “Dan Allah kada kuce komai”. Hakane yasa sukayi shiru. Kana suka miƙe tare da yin sallama dasu suka tafi. Dai-dai lokacin kuma Aunty Dijat da Jannart da Hafiza da Hafeez suka fito. Wanda a tunaninsu Mamy Barrister Kabeer ya kiratane dan yayi mata nasiha shiyasa basu san me ake ciki ba. Suna fitowa Barrister Kabeer yasa su Hafeez a gaba, Abban Rayyern kuwa cikin tausasawa yace. “Jannart kije wurin Abbanki akwai mgnar da zakuyi, gobe da safe zanzo”. Cikin sanyi tace. “Toh Abba”. Kana tabi bayan Aunty Dijat, ta rasa wanne irin yanayi takeji. Su kuwa su Baba Mauɗo rakasu sukayi har waje. A tare Dr Sajo da Alhaji Bala Tambari, da Barrister Kabeer suka fita gidan. Suna fita Abba da Baba Mauɗo kuwa, suka wuce ɗakin Baba Mauɗo suka zauna. Su Mamy kuwa jin shiru-shiru ne yasa suka, fito falo. Ganin basa nanne yasa suka tambaya ina Jannart cikin sauri Riyyam-nsra yace. “Uhumm su Abba sun sa, tabi Barrister Kabeer.” Cike da mamaki Sukace. “Meyasa”. Kai suka jinjina musu alamun suma basu saniba. Kai Mamy ta jinjina tare da zama a ƙasa gaban Mammy tace. “Uhummm tabbas akwai wata matsala dan tun jiya naga alamun hakan amman ni kaina bansan menene ba, amman in sha Allah zan bincika mana a daren nan”. Ita kuwa Mammy cikin sanyi tace. “Toh ko dai ɗan naki yayi wani laifin ne”. Kai Mamy ta jinjina kana ta juyo ta kalli Ramadan tare da cewa. “Kaima ina zaton akwai matsala a lamarin aurenka nan da kyar in ba ɗaga bikin akayi ba”. Cikin wani irin zabura Ramadan ya zazzaro idanu waje tare da cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un dan Allah Mamy kada ki sake faɗan haka wlh zan iya suma”. Cikin tsare fuska Mammy tace. “Tafi daga nan ba kunya”. Jin hakane yasa ma kawai ya haura sama, yayinda Riyyam-nsra yabo bayansa. Ɗakin Ramadan ɗin suka shiga, yana mai kiran Raihanansa. A can side ɗin Baba Mauɗo kuwa, cikin sanyi Abba yace. “Daga yau zan dawo kwana nan Alhaji wanda akayi a bayama rashin sani ne”. Cikin dariya Baba Mauɗo yace. “Ni tashi ka barmin ɗakina, kaje kaji da rigimar Ramadan in yaji an ɗaga auremsa. Kafin gobe kuma muga iya tsaurin ido da rashin kunyar Rayyanu”. Kamar da wasa fa ma, amman ina fir. Abba yaƙi komawa cikin gida. Saida Baba Mauɗo ya ɓata fuska yayi da gaske kafin Abba ya mike ya nufi cikin gidan Jannart kuwa suna shiga cikin mota, Aunty Dijat ta ɗan kalleta jin yadda hannunta ɗaya taɓata yayi zafi. Cikin kula tace. “Jannart Zazzaɓi ko?”. Kai ta jujjuya mata alamun itama bata saniba. A haka dai suka isa gida. Suna shiga Su Hafeez suka kwanta bisa kujeru, shi kuwa Barrister Kabeer, zama yayi tare da cewa. “Dijat ki shiga kitchen ki ɗan dafa mata ko indomie ne taci”. Jin haka yasa tana ajiye mayafinta ta shiga kitchen. Ita kuwa Jannart kwanciya tayi bisa kujerar dake gefen Barrister Kabeer dan zazzaɓin takeji sosai. Shi kuwa cikin nitsuwa yaci gaba da tausar zuciyarta. Rayyern kuwa cikin sanyi yake tako steps din yana mai sauƙe ajiyan zuciya na kukan da yayi tayi, Yayinda jikinsa kuma keta baza ƙamshi na musamman. A hankali ya iso ɗan tsaya tsakiyar falon. Kai ya ɗan sunkuyar ganin yadda Mamy da Mammy suka zuba mishi idanu. Cikin sanyi yace. “Mammy bakuyi bacciba”. Kai ta jinjina masa, Mamy kuwa cikin sanyi tace. “Ai yau kam kwanan zaune zamuyi, na yaushe gamo”. Kai ya ɗan jinjina kana cikin wasiyya ya nufi kitchen. Fridge ya buɗe Chocolate nasa ya ɗan ɗiba, kana yana fitowa ya nufi falon Jannart ɗin. Su kuwa da ido suka rakasa. A can gidan Barrister Kabeer kuwa, da sauri Jannart ta tashi zaune lokacin da Aunty Dijat ta ajiye mata plate ɗin indomie da kwai a gabanta, tururin su ya bugeta. A gigice ta nufi Bathroom dake cikin falon, tana maiyi wani irin masifeffen kakari da yunƙurin amai, Da sassarfa Aunty Dijat tabi bayanta. Yayinda shi kuwa Barrister Kabeer cike da mamaki yake cewa. “Subahallahi lfy kuwa”. Ina babu mai bashi amsa, haka yasa ya rufa musu baya. Tuni su Hafeez kuwa sunyi bacci. Ita kuwa Jannart amai take cikin tsananin azaba, ga wani irin fitinennen zazzabin da takeji kamar zai kasheta. Amai ɗin takeyi a gigice, Wani irin duhune da jiri suka rufeta a tare, haka yasa ta fita hayyacinta, sabida abubuwan sunyi mata yawa a wunin yauwa. Da sauri Barrister Kabeer ya tallabeta tare da ɗagota cak, cikin kiɗima ya juya ya nufi waje yana cewa. “Subahanallahi Dijat zauna da yara bari in kaita adibiti”. Cikin tashin hankali Aunty Dijat tace. “Ya ilahi Abban Hafeez muje tare”. Yadda yaga har yanzu tana kakarin amai ɗin ne yasashi ƙara gudu. Bayan mota yasata, kana ya shiga gaba da yana labubo car key ɗin a aljihunsa. Kafinma Aunty Dijat ta idosu har yaja motar. Mai gadi kuma ya buɗe mishi gate yaja ya tafi. Dole Aunty Dijat ta koma cikin gida. Asibitin Dr Sajo ya wuce da ita, cikin Sa'a kuwa ya samu Dr Sajon dama asibitin ya nufa ba gidaba. Amsarta akayi cikin gaggawa tare da bata taimakon gaggawan da suka samu aman nata ya tsaya, Sannan aka farayi mata dukkan gwaje-gwaje da suka dace. Da ɗan saurinsa ya fito falon yana cewa. “Mamy ina take ne?”. Cikin kauda kai Mamy tace. “Waye ɗin?”. Da sauri yace. “Jannart mana, na duba bata falo a bedroom nasu Zaiton kawai na samu tana bacci har bathroom na duba bata nan, Mamy ina take?”. Da sauri duk suka juyo suka kalli ƙofar falon jin muryar Abba na cewa. “Wa'adin ne ai ya cika, ba dama wata takwas ko shekara ɗaya kayi yarjejeniya da Barrister Kabeer cewa zaka sakar masa yarsaba, dan baka sonta ba kuma zaka taɓa sontaba dan haka yanzu sai ka rubuta takardar sakinta ka bani in kai mishi dan shi kam ya tafi da ƴarsa”. Kamar sauƙar aradu haka yaji kalaman Abba. Lokacin ɗaya suka ɗunguza mishi lissafi da nitsuwa, cikin yanayin diriricewa yace. “Ni kuma?”. Ido Abba ya zuba mishi, tare da tsareshi dasu. Cikin tsananin kiɗima yaji wata zufa ta keto masa, murya a sarƙafe yace. “Abba”. Da sauri Abba ya daka masa tsawar da tashi zamewa ya zauna ƙasa da ɓas, hannunsa duka biyu yasa ya dafe kansa. Shi kuwa Abba gefen Mammy yaje ya zauna, a ƙasa kusa da matarsa, sunkuyar da kai yayi a matsayinsa na karami a kanta, cikin nitsuwa ya kora mata dukkan bayanan da Barrister Kabeer yayi masa. Ita kanta Mamy jikinta yayi sanyi. Mammy kuwa Kai kawai ta jinjina ta miƙa ta wuce ɗaki inda Zaiton take ba tare da tayi mgn ba. Shima Abba miƙewa yayi ya tafi. Yana mai cewa Mamy ta biyoshi. Haka ta miƙe ta bishi. Ya zama sunyiwa Dr Rayyern watsiyar dila. Wani irin tashin hankali yakeji mai gigitarwa. Cikin fargaba ya miƙe da sauri ya haura sama. Wayarsa ya ɗauka ya fara dannawa Barrister Kabeer Kira, sai dai wayar na shiga ba'a ɗagawa. Sabida ya bar wayar a falon inda ya tashi. A can asibiti kuwa cikin sauƙe numfashi Dr Sajo ya kalli Barrister Kabeer dake zaune a gabansa cikin murmushi yace. “Congrat Barrister ka kusa samun jika nan da watanni takwas masu zuwa, dan Jannart nada cikene kimanin kwana ashirin da biyar zuwa wata ɗaya”. Cikin wani irin mamaki da tarin al'ajabi Barrister Kabeer ya miƙe tsaye. A gidan Barrister Kabeer kuwa, da sauri Aunty Dijat ta amsa kiran Rayyern daketa shiga wayar Barrister. Shi kuwa Rayyern yana jin an ɗaga yace. “Why! Why!! Whyyyyyyyyyy!? Barrister meyasa zakayi min haka”. Da sauri Aunty Dijat tace. “Rayyern ba shi bane,.” Cikin sauri yace. “Ina yake”. “Ya tafi Asibitin SAJOS HOSPITAL din Dr Sajo ya kai Jannart bata da lfy, sai amai takeyi kamar zata suma”. Cikin tsananin tashin hankali ya katse kiran. Tare da zaran car key ɗinsa. Gudu-gudu yake sauƙowa har yana taka steps din bibbiyu. Babu kowa a falon haka yasa ya fita. Shiga motar yayi yana danna Ari horn a gigice hakane yasa ya wangale masa gate. Kai tsaye SAJOS HOSPITAL ɗin ya wuce. Yana isa yayi parking kana ya kusa kai cikin asibitin. Kasan cewar lokacin sha biyu tayi, shiyasa babu zirga-zirgan mutane. Kai tsaye ya wuce Office din Dr Sajo bisa jagorancin wata Nurse. Suma isa wurin tace masa. “Nanne”. Kai ya jinjina mata kana ya kutsa kansa ciki. Cike da tashin hankali ya kalli Barrister Kabeer dake ɗagowa daga sujjadar da yaji. Yana ganinsa yace. “Barrister ina matata?”. Cikin tsare fuska Barrister yace. “Matarka adaba ai yanzu kam ɗiyatace, duk da kaci amanata ka karya alƙawarin da kayi min ka rabata da budurcinta”. Cikin mamaki yace. “Wallahi ni banyi mata komaiba ban rabata da budurcinta ba, amman ina son mamata dan Allah mu janye wanne sharadin amman wallahi tallahi billahil azeem ni ban kusancetaba ban keta budurcinta ba”. Cikin tsananin tashin hankali da tsoro Dr Sajo ya miƙa tsaye tare da cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un Rayyern me kake faɗa haka kamar tatsuniya bayan Jannart har ciki take dashi na wata ɗaya sannan kake ratsewa kaga ga shaidar gwajin da mukayi mata”. Ya ƙare mgnar yana juyo masa takardar sikainin da sukayi mata. Cikin wani irin yanayi mai wuyar ganewa ya fara jinjina kansa tare da cewa. “Wallahi na rantse da girman zatin ubangijin ban kusancetaba ban rabata da budurcinta”. Cikin tsananin tashin, hankali, tsoro, kiɗima, gigita, Barrister Kabeer yace. “Kai dan Allah ka dena raina min hankali da rantsewu to cikin na uban nawaye kenan?”. Cikin zubda hawaye ya fara jujjuya kai murya a raunace cikin gaskata wa yace. “Na rantse da Allah da Manzonsa da kujerar al'arshi ban kusancetaba kuma cikin naw...! Ba editing. *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR MA RUBUTA* “Ciki kuma nawane kuma halatta ce". Cikin zafin Barrister ya kuma daka mishi tsawa a hargitse yace. “Kai tafi daga nan, ko a garin gaɓa-gaɓa ayi haka, yoh in ba mahaukaci ba wa zai ji wannan tatsuniyar taka ya yarda. Kaida bakinka kace kayi min alƙawarin bazaka kusanceta ba, sannan kaje kayiwa yarinya ciki yanzu kazo kana wani cewa wai kai baka rabata da budurcinta ba, kuma ciki nakane”. Cikin haƙiƙanin gsky Rayyern yace. “Haba Barrister ni yarone koni mahaukacine da zanyi ta rantse maka a kan ƙarya. Da Allah fa na rantse maka, wlh wlh wlh ban kusancetaba, ban rabata da budurcinta ba, kana ciki kuma nawane, domin ni nasan wacece Jannart nasan matata tana nan a cikekkiyar budurwa, kana amintacciya ce a gareni. Batun wani tsohon alƙawarin kuma ai yarintace tasa nayishi a bayan ma” Toh fa mgna ta ɗau zafi. Kowa ya kafe a kan gskyarsa. Shi kuwa Dr Sajo komawa yayi ya zauna yana sauƙe numfashi domin yafi yarda da Rayyern sai dai ya bashi dariya da kalmar wai yarintace to acikin watanni takwas ɗin kenan ya girma. Shi kuwa Barrister cikin asalin takaici da baƙin ciki yace. “Rayyern yarinta ko”. Da sauri ya gyaɗa masa kai alamar eh. Shi kuwa Barrister cigaba yayi da ceea. “To yanzu ka girma kenan. baka kyauta minba, tunda kasan sharaɗinmu meyasa dakaji ka girman zaka meda min yata bazawara da sai ka barni in aura mata ɗan uwanta Azeez nasan shi yana sonta”. A haukace Rayyern yace. “Kai Barrister kace duk abinda kaga dama, ai koda na kusanceta matatace halaliyata sadaki na biya. Kuma da aurena a kanta kake wani cewa zaka aura mata wani. To mugani muga yadda za'ayi a aura mata wani Magwaji ya gwoda ya mugani”. Cikin fesar da numfashi Barrister yace. “Ka manta sharaɗinmu ne da alkawarin daka ɗaukarmin”. A fusace yace. “Sharaɗin banza sharaɗin wofi, ni babu ruwana da wani makareren sharaɗi Mata matatace ciki kuma nawane, kuma wlh duk abinda ya samu matata da cikina za'a ga bala'i mai kai da ƙafa da fiffige yaseen ina son matata”. Cikin sanyi Dr Sajo ya kamo hannun Rayyern dake wani rawa da karkarwa ya ajiyeshi bisa kujera. Kana ya kamo hannun Barrister shina ya ajiyeshi. Kallon kallo sukeyiwa juna. Cikin nitsuwa Dr Sajo yace. “Dr Rayyern mesa kace ciki nakane? Bayan kuma ka rantse baka kusancetaba”. Cikin tarin fargabar ƙudurin daya gano Abbansa da Barrister Kabeer suke dashi yace. “Dr in shi ba likita bane bai san cewa a duniya babu wani abu daya kai sperm sauri ba, to ka gaya mishi yasan da haka. Jannart dai matatace kana cikin shaidun ɗaurin aurenmu. Na sani nayi masa alƙawarin bazan rabata da budurcinta ba a wancan lokaci da nakega zan iya rayuwa babu mace. To amman ai banyi mishi alƙawarin bazanyi wasa da ita, inji ɗumin jikinta ba, Wallahi ban kusancetaba tana nan da budurcinta ko daren shekaran jiya na tabbatar da haka. So amman lokuta da dama muna kasancewa tare da ita a matsayin mata da miji. Ɗaki ɗaya gado ɗaya filo ɗaya, manne da juna. A lukuta ma bambanta na samu nitsuwa a jikinta, wanda nakeda ilimin irin wannan kan iya samar da ciki. Domin kai ka sani ciki saurin shiga ne dashi. Banyi kokonton cikintaba. Na kuma yi imani cikin nawane halattacce, domin haƙiƙa sperm na kan iya wucewa jikinta da gudurin kasheta bamgiji. Kuma Alhamdulillah wannan ma ya isheka ishara Barrister, nasan nayi kuskuren furuci a baya, amman haka ba yana nufin ni Rayyern wai zan saki matata bane”. Murmushi mai cike da mamakin tsaurin idon Rayyern. Dr Sajo yayi tare da jinjina kai tabbas mgnar sa gsky ne a duniya sperp yana cikin abubuwan da sukeda masifar sauri. Kana a duk sanda na miji ya kamo, yana kawowane da kwayayen haihuwa dubu, masu tsinin baki, yayinda na mace ɗaya ne. Na macen zaiyi ta fafutuka har ya samu yayi karo da a bokin rayuwa su haɗu su liƙe, su zama ciki. Tabbas wannan amintaccen bincikene da likitocin duniya suka yarda dashi. Yana kuma faruwa a lokuta da dama, har a kan balagazzun ƴan mata masu buɗawa ƙazaman samarinsu ƙafa wai da nufin ai wasa kawai zasuyi baza'a shigaba. Daga wannan wasan kuwa ubangiji keyin ikonsa, sai kaji ciki ya samu. *Hattara gareku yan mata, dama zaurawa wlh ciki yana samuwa a haka, kuji tsoron Allah* Cikin sanyi ya kalli Barrister Kabeer da yake murtuƙe da fuska kana a hankali yace. “Barrister wlh kamar yadda ya gaya maka, ciki na shiga a wannan yanayi, muddin dai yayi inzali a kanta, har ta kai ga yana jin ɗuminta, kuma haka ba yana nufin ya ratsa budurcinta bane, ka yarda dani wlh tallahi haka na faruwa da iginin ubangiji”. Wani dogon numfashi Barrister Kabeer ya sauƙe da ƙarfi tare da lumshe idanunsa. Shi kuwa Rayyern a hankali ya sassauta murya cikin nitsuwarsa data fara dawowa yace. “Dan Allah Barrister ina Jannart take, ina buƙatar kusa dani”. Cikin haɗe fuska Barrister ya miƙe tsaye tare da cewa. “Yarinyar da kace baka sonta ka tssneta bazaka kuma taɓa sontaba, ta yaya, zan bar marainiyar Allah a hannunka bayan nasan ba sonta kakeyi ba, ai wannan bazai taɓa yiwuwa ba”. Yana faɗin haka ya fice Shi kuwa Rayyern hannu biyu yasa ya dafe kansa tare da cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un, dan Dr ka taimaka min, wlh Barrister zai azabtar damu, yasa Abba nama yana fushi dani, dan Allah ka taimaka min a matsayinka na waliyin aurenta gareni”. Cikin sauƙe numfashi Dr Sajo yace. “Nayi ƙoƙarin hakan tun kafin ka sani, to amman Barrister Kabeer da Abbanka sunƙi su saurareni, amman yanzu kayi haƙuri ka koma gida, muga abinda gobe zatayi”. Da sauri yace. “Dr ya zanyi in koma gida bayan Jannart bata tare dani, kuma batada lfy, ta yaya zan samu nitsuwa”. Ya ƙare mgnar kamar zaiyi kuka. Shi kuwa Dr Sajo cikin son kwantar masa da hankaki yace. “Rayyern kabi mgnata ka koma gida, kaje kaji da iyayenka, ni kuwa nayi maka alƙawarin zan ji da Barrister Kabeer, ko dan cikin nan da Allah ya samar dashi a tsakaninku”. Ina Rayyern fa ya kasa fahimtar Yaren. Haka ya tasa Dr Sajo a gaba da magiya. Karshe dai sukaje dakin da aka kwantar da Jannart amman sai suka samu Barrister Kabeer ya kulle ƙofar ya kuma ƙi buɗe wa. Ranan haka dai Rayyern ya kwana kamar zautacce. Ramadan kuwa, tunda ya kira Raihana ta shaida masa, tabbas Abbanta ya ɗaga aurensu. Kuka yayi ta mata tamkar ɗan yaye, ita kanta taji ciwon abin to amman yaya zatayi mahaifinta ne, dole itan ta aro jarumta tana bashi haƙuri. Riyyam-nsra kuwa falo ya fito yayi ta sana'asa ta bauɗewa Kekkyawar tarbiyya da akayi masa. Mammy kuwa, da Zaiton baccinsu sukayi cike da farincin haɗuwar ahlinsu. Mamy kuwa tunda Abba ya gaya mata abinda ke faruwa na sharaɗin auren Rayyern da Jannart, cikin sanyi tace. “Amman dai yanzu duk wanda yaga Rayyern yasan yana son matarsa kuma suna zaman lfy, na sani lallai yayi kuskure amman kada a tsananta masa”. Cikin tsuke fuska Abba yace. “Da yake ba ke akayiwa cin fuskar bako”. Da sauri ta jujjuya kai, kana a hankali kuma tace. “Sannan kuma gsky ni kaina banji daɗin ɗaga auren Ramadan da akayi ba, kuma ma wai meyasa aka ɗaga fisabililahi fa?”. Zamanshi ya gyara yana kallonta yace. “Surkin nasa ya bani gamsassun hujjojinsa kan batun a ɗaga aure. Domin ya lura da rawan kan Ramadan. Yace tabbas kada muyi gamgancin yi musu auren nan a irin ya wannan lokaci da kwanaki goma kacal ne suka rage a ɗauki azumin watan Ramadan. Yace iyaye da yawa suna wannan gangancin da sakaci a aurar da yara gab da Ramadan, suzo tun kafin su gama marmarin juna da sauƙe jarabar kuruciyarsu a kama azumi. Sanadin wannan sai azo ma'aurantan suyi ta kusantar juna a cikin darare da rana duk da sunsan azumine, sai bayan salla ayi ta aikawa malamai tambaya ana cewa sabon aurene sunyi ta karya azuminsu. To da za'ace iyaye su lura da wannan in dai azumi yazo sauran wata ɗaya ko kwana arba'in to a haƙura da auren a kaishi bayan salla domin kiyaye darajar watan. Ya ƙara da cewa, yaga kan Ramadan yana rawa, zai iya yin komai, yace ya gansa daren jiya har sha ɗaya da rabi yana gidan sa. Na kuwa gamsu dan wallahi Ramadan jarabebben yarone, marar haƙuri kinga idanun nan sa irin na Rayyern na fahimci duk jarabbabun yarane masu ɗan karen fitina, mace bazata samu sauƙi a wurinsu ba, kawai dai shi Rayyern ya iya takunsa ne. Shi kuwa wancan ɗan jaririn Riyyam-nsra ɗin in dai ba dandatsen taure zamuyi mishiba, na fahimci tabbas zai iya aikata komai”. Ya kare mgnar yana kwanciya tare da cewa. “Bacci zanyi kin gamsu da hujjar mahaifin Raihana ko”. Kai ta gyaɗa masa tare da kwanciya gefensa, ganin har ƙarfe biyu da rabi na dare. Ana fitowa sallan Adusa. Rayyern ya nufi ɗakin da Dr Sajo ya nuna masa daren jiya cewa, nan aka kwantar da Jannart. Sai dai yana zuwa ya samu, babu kowa a ɗakin koda yaje Office ɗin Dr Sajo nanma sai ya samu a rufe. Daya tambaya sai akace masa ai daga masallaci gida ya wuce. Jiki a saɓule yaje ya shiga motarsa cikin sanyin jiki ya nufi gida. A falo ya samesu gaba ɗayansu tea suke sha kamar kullum amman yau harda Baba Mauɗo kana dasu Mammy da Zaiton. Amman banda Ramadan da yake durƙushe gaban Abba fuskarsa a kumbure, Jiki a saɓule ya zauna gefen Mamy dake kallonsa cikin tausayawa duk ya rame a dare ɗaya. “Mamy Mammy ina kwana”. Cikin kulawa Mamy ta amsa, yayinda Mammy kuwa ta amsa a daƙile, sai kuma ya kalli Abba da Baba Mauɗo da ko inda yake basu kallaba, cikin sanyi ya gaidasu, a fakaice suka amsa masa, Riyyam-nsra da Zaiton ne suka gaidasa. Cikin sanyi ya amsa, kana ya juyo ya kalli Ramadan dake cewa. “Dan Allah kuyi karoƙesu kada auren nan dan Allah Abba Baba Mauɗo ku taimaka min kugafa dun an gama komai sai ana gobe ɗaurin aure kuma ace an ɗaga.” Cikin tsuke fuska Baba Mauɗo yace. “Toh mu dai munyi iya yinmu, sarki mai gaggawa sai dai in kaine zakaje ka basu haƙurin”. Da sauri ya kuma juyowa ya kalli Abba dake cewa. “Ni ka tashi a gabana kasan bana son yawan magiyar banza da wofi”. Miƙewa yayi tare da sakin kuka kamar yaro ya haura sama yana cewa. “Na shiga ukuna”. Abin nasama dariya ya basu. Bayan sun gama shan tea ɗinne Baba Mauɗo ya fita. Abba kuma yayi ciki. Mammy ɗaki ta koma. Ganin hakane yasa Rayyarn longoɓar da kai, cikin sanyi yace. “Mamy kijifa wai rabani da Janna zasuyi, Mamy ki bawa Abba haƙuri dan Allah. Kai ta jinjina masa tare da cewa. “Kayi hakuri zomuje wurinsa.” To yace kana yabi bayanta. Shiru yayi gaban Abba ya kasa cewa komai. Shi kuwa Abba kai ya kauda tare da cewa. “Tunda baka da abincewa, tashi ka tafi, ka shirya dai ƙarfe takwas dai-dai zamuje gidan Kakanku Malam Mainasara.” Da sauri ya gyara zamanshi tare dayin kasa da kansa kana murya a sanyaye yace. “Dan Allah kayi haƙuri, wlh bata da lfy tana buƙatar kulawata”. Da sauri ya dakatar dashi tare da cewa. “Ficemin daga nan”. Dole ya tashi ya fita. Daga nan side ɗin Baba Mauɗo ya nufa. Ita kuwa Mamy cikin nuna tana fushi da mijin nata kan matakin da suka ɗauka kan Rayyern ɗin ta fito kitchen ta fara aiki. Ganin haka Zaiton ta shigo ta fara tayata. Shi kuwa Rayyern cikin sanyi ya zauna gaban Baba Mauɗo daya tsaresa da ido, cikin sanyi yace. “Yah kai mahaifina ka taimaka wa zuciyata datake fuskantar abubuwa biyu lokacin ɗaya, farin cikin bayyanarku da warwarewar ko wanne ƙullin da kuma fargabar rabani da Jannart. Dan Girman Allah Baba Mauɗo kayiwa Abba mgn ku dawo min datata, ko dan cikin da ke tsakaninmu.” Cike da mamaki da kuma tarin farin ciki Baba Mauɗo yace. “Ciki?”. Yayi tambayar a daƙile da danne farin cikinsa, shi kuwa Rayyern da sauri ya gyaɗa masa kai. Sai kuma yayi saurin ɗago kansa tare da cewa. “Ƴar tasu da kace bakaso, bazaka kuma taɓa sontaba, kayiwa ciki dan zalumci ka rabata da budurcinta, duk da yarjejeniyar da kukayi da ƙanin mahaifinta?". Da sauri ya fara jujjuya kai tare da cewa. “Baba Mauɗo ni ina son matata”. Cikin danne murmushin sa, yace. “Sai kaje ka gayawa Barrister ai tunda dashi kuka sharaɗin bada niba, maza bani wuri ka shirya zamuje gidanmu”. Cike da ƙuna ya fita. Acan wurin Barrister Kabeer kuwa, kasan cewar anyiwa Jannart duk abinda ya dace, kuma Alhamdulillah ta warware, haka yasa, ya ɗauketa suka koma gida. Yayinda Aunty Dijat kuwa take bata kulawa ta musamman. Suna zaune a falon ta ganshi ya foto da tarin tsoffin takardun da yake ta ɓoyewa, duk kwana biyu ya shiga silin ya dubasu kamar ɓarawo. Cikin sanyi yace. “Jannart kiyi haƙuri tun jiya anje an kaiwa Daddynki sammaci tare da takardar bada umarnin tsaresa, shida su Alhaji Abdu Tababa da kuma Dr Lukman, da sauransu. Kuma duk an kamasu, suna tsare, domin nafi son ranar monday ayi komai a gama. Waɗannan sune tarin shiduna tsoffi da sabbin. Sannan kuma a ranar za'a saki Junaid sabida zamansa a can yayi nitsuwa ta haƙiƙa da tuba ma gsky. Sannan Yah Azeez dinkima zai dawo a satin nan. Kana Abdul da Mom sai randa Azeez ya dawo in yayi musu bayani zasu zo ki gansu. Waɗanan kuma takardun kadarorin mahaifinki ne, domin na mahaifinsu Rayyern kam na bawa Alhaji Bala Tambari tun tuni ya kai mushi duk nima a lokacin ban san cewa Baba Mauɗo bane”. Cikin zubda hawaye ta ajiye cup ɗin tea ɗin da take sha, murya na rawa tace. “Abba yanzu kashe Daddy na za'ayi”. Shima hawayen yake tsiyayarwa kana a hankali ya kauda kai tare da cewa “Nima Jannart wannan kukan shi nake tayi tsawon shekaru, bana son rasa ɗan uwana duk da mugune ina sonsa, amman kuma sonsa bazai sa in karesaba”. Daga nan kuma sukayi ta kuka, da kyar Aunty Dijat ta iya lallashinsu. Ƙarfe takwas dai-dai duk suka fito cikin harabar gidan. Suna cikin shiga ta musamman Baba Mauɗo yayi wani irin masifeffen kyau kamanninsa da Rayyern da Riyyam-nsra suka kara fitowa fili. Ramadan da Zaiton da Mammy kuwa suma kamarsu ta ƙara fitowa. Mamy da Abba ma sunyi matukar kyau. Cikin motoci suka shiga. Mammy da Riyyam-nsra suna bayan motar Rayyern, Baba Mauɗo kuwa yana gama kusa dashi. Mamy kuwa da Zaiton suna bayan motar Ramadan. Abba kuwa na gaba kusa da Ramadan ɗin. A haka suka nufi gidan Baba Mauɗo. A can cikin gidan Malam Mai Nasara kuwa, kusan duk a cike a falonsa. Kamar yadda suka saba duk ƙarshen wata sunayin zama na musamman to yau ranar zaman tasune. Ganin Rayyern ne a gaban mota yasa Mai gadin buɗe masa gate. Haka yasa suka kutsa kai cikin gidan. A hankali suka fara fitowa daga cikin motocin. Wani irin sassayan numfashi Baba Mauɗo ya shaƙa lokacin daya sauƙe ƙafarsa a tsakiyar farfajiyar gidan. A hankali Rayyern ya koma bayansa, ya tsaya ta gefen Mammy hakama Ramadan kana Riyyam-nsra da Zaiton. Abba da Mammy kuwa matsowa sukayi kusa, dasu. Shi kuwa Baba Mauɗo cikin wani irin raunin begen iyayensa da tsawon shekara biyu ɗaya dawo hayyacinsa kullum sai yazo ƙofar gidan. A hankali ya farayin taku yana nufar ƙofar falon Mahaifin nasu da ya hango tarin takalma. Cikin wani kaɗuwa, duk mutanen cikin falon suka juyo suka zubawa ƙofar falon idanu, sabida jiyo Muryar Baba Mauɗo da yayi sallama. Da sauri wasu daga cikinsu suka miƙe suka nufi ƙofar falon a lokacin da yayi sallama ta uku. Kusan a tare suka dawo cikin tsananin rawan jiki da kaɗuwa. Lokacin da sukayi arba da fuskar babban yayansu. Da Aicha da zaratan samarin da daga ganin sun ganesu. Cikin tsananin kaɗuwa Uncle Mustapha yace. “Laa hailahaillahu Muhammadu Rasulullahi sallahu alaihi Wasallama, Yaya Basiru”. Jin wannan furucin nasane yasa Malam Mai Nasara sakin wani irin tattausan murmushin tare da cewa. “Allah ya nuna min hakan a mafarki”. Shi kuwa Baba Mauɗo da sauri ya kusa kansa cikin. Falon yayinda su Rayyern ke biye dashi a baya. Wannan shine kyautar Allah. Faɗin farin cikin sake wannan zuriya a wannan rana a wannan lokaci bazai faɗuba. Kan kace kobo duk waɗanda basu zo Bama aka kirasu. Waɗanda basa ƙasar kuwa kab aka kirasu video call. Shi kam Malam Mai Nasara, shafa kan Baba Mauɗo yakeyi yana zubda hawaye tare da shafa kansu Rayyern baki ɗaya cikin sanyi yace. “Tun ganin forko da nayi muku naji a jikina cewa ku jinane.” Cikin sunkuyar da kai Abba ya jinjina kai tare da basu dukkan labarin abinda ya faru. Ya ƙare da cewa. “Amman ni kaina bansa shi bane, sai jiya”. Mammy kuwa sai murmushi takeyi jin yadda Malam ke sa mata al'barka cikin tsananin jin daɗin yace. “Dama ban cire rai a kankuba.” Haba ɗaya sun gigice, da farin ciki, kasan cewar dama in zasuyi taron ƙarshen watan, dukkansu sukan zo da abinci na musamman, to wannane yasa duk anan a falon akayi walima mai cike da farin ciki. Har zuwa azahar, bayan sunyi sallan azahar sun dawone. Duk ana cike a falon. A hankali Rayyern ya rarrafa ya isa gaban kakan nasa, kanshi ya ɗaura kan cinyarsa. Kana murya a raunace yace. “Malam Ahlinka ya cika, kowa ya cika da farin ciki, amman ni nawa farin cikin rageggene”. Cikin tsananin so da kulawa duk suka kalleshi cikin so mai tarin yawa tsohon yace. “Gaya min jikana, kuma likitana, menene cikon farin cikin naka, faɗi zan sama maka shi da izinin ubangiji”. Da sauri Baba Mauɗo ya kalli Abba shima Abba kallonsa yayi. Shi kuwa Rayyern cikin narke murya da mayen zazzafar soyayyar da baisan yaushe tayi masa kamun kazar kukaba yace. “Matata, Malam Matata Jannart itace cikin farin cikina. Babana da Abba na da Baffan ta, suna hukuntani ta hanyar azabtar dani da rabamu a kan wani kuskure da nayi a baya, inasonta kuma itama tana sona Malam dan Allah da Manzonsa Malam ka tayani bawa su Abbana hakuri. Sannan muje da kai ka bawa Barrister haƙuri ya bani matata”. Mamy kam dasu Abba ido suka zuba masa, cike da mamakin Rayyern ɗin. Shi kuwa Malam cikin jin daɗi da son jikan nasa yace. “To bari ni in baku hakuri a madadinsa”. Da sauri Abba da Baba Mauɗo suka haɗa baki wurin cewa. “Ka gafarcemu Malam yadda kace haka za'ayi”. Cikin sakin murmushi yace. “Toh muna yin sallan la'asar zanje in ɗauko masa matarsa.” Haka kuwa akayi bayan an idar da sallan la'asar basu shiga gida Bama. Malam da ƙanin Baba Mauɗo mai binsa Alhaji Bello sabon kuɗi, da kuma Baba Mauɗo da Abba, da Rayyern ɗin suka tafi gidan Barrister bisa jagorancin Abba. Cikin sassarfa Mai gadin Barrister, ya shiga cikin gidan tare da sanarwa Barrister cewa yayi baƙi kuma harda Malam Mai Nasara. Jin hakane yasa Barrister dake tare da Dr Sajo a falonsa fitowa da sauri. Cikin tsananin girmamawa ya isa gaban Malam Mai Nasara da kuma su Baba Mauɗo. “Lale-lale Malam da kanka ai da kayi ƙirana ma zanzo. Kai sannu da zuwa malam ku iso daga ciki.” Ya ƙare mgnar yana yanayi musu jagora. Bayan sun Zazzauna ne, Barrister da kansa ya kawo musu abubuwan sha, kana da sauri ya shiga falon Aunty Dijat yana cewa. “Dijat maza a dama min fura da nono mai sanyi, yau Malam Mai Nasara ne da kansa ya kawo mana ziyara, da alamu ƙarata Rayyen ya kai dan naga sai tura baki yakeyi”. Cikin sauri tace to tare da miƙewa. Shi kuwa juyawa ya nufi falonsa yana cewa. “In an dama Jannart ta kawo”. To ta kuma cewa, ita kuwa Jannart ido kawai ta binsu dashi, sai yanzu ta gane akwai wata manufar tahowa da ita. Shi kuwa Barrister a gaban dottijon ya zauna tare da gaidasa. Kana suka gaisa da sauran baki ɗaya. Suna cikin gaisawar Jannart ta shigo riƙe da wani ɗan madaidacin kwaraya mai zane, da damu fura da nono mai sanyi. Cikin sakin murmushi Baba Mauɗo da Abba suke amsa gaisuwarta tare da Alhaji Bello sabon kuɗi. A hankali ta zauna gaban Malam Mai Nasara tare da miƙa masa ƙwarya da tana mai cewa. “Barka da zuwa Malam”. Ta ƙare mgnar tana kallon Rayyern daya ɗaura tafin hannunsa kan nata hannun dake gefensa yana mai murza yatsarsa a kai. A hankali ta kalli Malam dace cewa. “A'a masha Allah, wannan kam ba yar jaridar nan bace ta Arewa da kika taɓa yinmin tambayo”. Cikin nitsuwa tace. “Eh”. Tana mai ƙoƙarin miƙewa,sai kuma ta koma ta zauna jin Malam yace. “A'a zauna”. Gyara zama yayi tare da cewa. “To Barrister biko nazo yiwa jikna da kuma bada haƙuri. Duk da bansan meya aikata ba”. Da sauri ya kwaɓe fuskarsa cikin sanyi yace. “Dan Allah Barrister kada ka faɗi komai, bana so taji, abinda na sani da shine ina son Matata wlh ni wannan alƙawarin tun randa mukayishi a inda mukayishi nama mance dashi, ina son Matata. Itace cikon dukkan farin cikina, kuma itama tana sona. Ko ba haka Janna ki gaya musu muna son juna kada su rabamu, ko dan cikina da yake jikinki, ina sonki ina son abinda zaki haifa min”. Ya ƙare mgnar da iya gskyarsa tare da ɗago hannunta ya manna da sajensa. Ita kuwa Jannart cike da kunya tayi ƙasa da kanta, tana mai mamakin kalamansa. “Ya Salam wai da gaske ciki nake dashi”. Sai kuma ta ɗan saki sassayan numfashi. Abba ne ya gyara zama tare da cewa. “To sakar mata hannu mara kunya”. Da sauri ya sake hannun tare dayin rau-rau da idanunsa”. Cikin sanyi Barrister yace. “Ke Jannart shiga ciki”. Aiko da sauri ta mike tayi ciki. Shi kuwa cikin sanyi yace. “To Alhamdulillah Rayyern yanzu dai ka gane cewa na miji baya jin cikekkiyar dadin rayuwa sai da mace ko?”. Da sauri yace. “Eh na yarda”. Dariya sukayi baki ɗaya, kana Barrister yace. “Babu komai, kazo ka ɗauki matarka da daddere, kaci darajar Malam dan da so nayi sai na gara sosai”. Cikin tsananin jin daɗin yace. “Alhamdulillah amman kuma, wace garawace tafi wannan?”. Shiru yayi sabi daƙuwar da Baba Mauɗo tayi masa. Haka dai akayi ɗan raha kana Barrister ya musu bayanin kama su Alhaji Idi Sale Dakata da akayi. Ganin magriba ta ƙaratone yasa, suka fito dan tafiya. Amman ina Rayyen yaki domin yace ƙafarsa kafar matarsa. Haka yasa dole suka tafi suka barshi a nan. Tare sukayi sallan magriba da isha. Suna dawowa ya kira, Hadi akan ya kawo masa mota. Cikin tsaresa da idanu Barrister Kabeer yace. “Ni naso ka barmin ita mu ƙara kwana”. Cikin sauri yace. “Kayi haƙuri Barrister wlh bazan iyaba”. A cikin ransa kuwa cewa yakeyi. “Uhumm Barrister ai ka ingizani, wallahi tallahi daren yau zan tabbatar da Jannart a matsayin matata, zan rabata da budurcinta da kake ramin ihu a kai. Zan meda ita muhallin rayuwata wurin jin daɗi na.” Shi kuwa Barrister Kabeer murmushi kawai yayi tumo yadda ya haukace masa a Office ɗin Dr Sajo. Ƙarfe tara dai-dai, suka bar ƙofar gidan Barrister Kabeer. Yayinda take gefensa. Tuƙi yakeyi cike da jin daɗi sunzo dai-dai wani babban Shopping Mall Jannart tayi wani irin...! Alhamdulillah duk da dai bawai na jini ƙalau bane, amman ni kaina a matse nake damu gama shiyasa na kwakwarta, amman ba editing. By *GARKUWAR MARUBUTA😂* Cikin yanayin jin dadin ganin Aunty Fauziyya a bakin babban Phamarcyn da suka zo gilmawa ta wurin tace. “Naan! Naanu tsaya ka tsaya”. Ta ƙare mgnar tana ɗaya hannunta bisa kafaɗarsa, kana kanta kuma tana zurashi ta kofar seat ɗin da take zaune A hankali ya fara tsagaita tafiyar tare da tsaida motar, murya can ƙasa yace. “Janna”. Ya kira sunanta a tausashe yana mai kama hannunta data cusa tsakanin wuyansa da kafarɗarsa, sabida gani gaba ɗaya hankalinta yana waje ne. Kiss ya mannawa hannun nata. Yana mai ƙoƙarin ƙara jan hannun kuma yaji ta janye hannun da sauri. Tare da buɗe marfin motar ta fice, tayi baya. Da sauri shima ya buɗe gefen da yake ya fita, cikin hamzari ya rufa mata baya dan azatonsa ko wani amai ɗin ne ya kuma taso mata. Ita kuwa Jannart da sauri ta nufi inda Aunty Fauziyya ke tsaye gaban motarta da alamu mgni suka sayarwa yara. Tana isa kusa dasu Aunty Fauziyya na juyowa. Cike da mamaki ta saki murmushin tare da cewa. “Ikon Allah wa nake gani kamar baƙin Mascow,”. Da sauri Jannart ta ruggume ta tare dayin murmushi. Da sauri ta kuma saketa tare da sunkuyowa ta ɗan shafa kan yan biyunta, dai-dai lokacin kuma Dr ya isa garesu. Hannunshi yasa ya kamo hannun Jannart ɗin. Aunty Fauziyya kuwa cikin mutuntaka tace. “A'a ashe tare kuke, jiya naita kiranki, layinku bai shiga, ashe kuka kam tuni kukayiwa Nigeria dirar mikiya”. Murmushi mai cike da nuna yanayin farin cikin da yake ciki yayi tare da cewa. “Ai dai kam Aunty ya Gida ya aiki”. Ya ƙare mgnar yana shafa kan yaranta. “Alhamdulillah kun dawo ƙalau”. Tace ta a kallon Jannart da tayi masifar kyau, ga alamun ciki duk ya bayyana gareta. Sai ta kuma kalli Rayyern ɗin da yaketa shafa kan yaran tace. “Ka ɗauke mana Jannart ɗib mutan Arewa nata kewarta gashi Asiya zatayi aure bayan salla kuma mijinta bai yarda taci gaba da aikiba, da zamu samu Jannart ta damo da muna so”. Cikin murmushi yace. “Dama aro muka bawa Asiya, muna dawowa bayan salla zamu amshi ragamar aikin mu ko Jannae?”. Ya ƙare mgnar yana leƙe fuskarta tare da murza tafin hannunta. Cike da jin dadi ta gyaɗa masa kai domin harga Allah tana son aikinta. Shi kuwa Rayyern cikin zaƙuwa yace. “Aunty bari mu wuce”. Kai ta jinjina tare da cewa. “Jannart ban gaji da ganinki ba”. Kai ya ɗan ronƙofar tare da cewa. “In sha Allah har gida zan kawo miki ita, a ƙara mana turarukan can domin munji daɗinsu mungode matuƙa”. Cike da mamakin karfin halinsa tace. “Toh sai an kawo min ita”. Daga nan sukayi sallama, yana hannun ta suka nufi motarsu. Suma Aunty Fauziyya shiga sukayi, sukaja suka tafi. Shi kuwa Rayyern suna shiga ya juyo ya kalleta. Cikin tsananin shauƙi, so, ƙauna, tausayi, jinƙai, bege, yasa hannunsa kan cikinta a hankali yace. “Allah yasa cikin nan namu Allah ya bamu tagwaye irin na Aunty Fauziyya ”. Cikin sauri ta kalleshi cike da mamakin zantukan da har yanzu bata gamsu da suna tace. “Naan wai ciki kuma”. Da sauri yace. “Eh mana”. Cikin yanayin mamaki tace. “Nifa bani da wani ciki”. Gyara zamansa yayi tare da jawota ya ɗaurata kan cinyoyinsa ya zama suna fuskarta juna, cikin son fahimtar da ita yace. “Allah kuwa Janna kina da ciki, ai Dr Sajo ya gwadaki kuma ya tabbatar”. Da sauri tace. “To dama ana hakane ciki ba komai saikace a ruwa ake shansa”. Murmushi yayi tare da cusa tafin hannunsa cikin rigarta, kana ya manna kansa tsakanin wuyanta da kafaɗarta, daddaɗan kamshin jikinta ya shaƙa tare da lumshe idanunsa murya can ƙasa cikin son gamsar da ita yace. “Eh Jannart a yanayin yadda muke kasancewa tabbas ciki kan iya shiga da izinin Allah, musamman a irin yanda nake samun cikakkiyar nutsuwa dake, ina samun gamsuwa ahaka Jannart, kuma bawai abun mamaki bane Tabbas ciki zai iya shiga, amma ya naga fuskarki ta sanja, kodai bakyason haihuwa danine, shiyasa bakiyi farinciki da cikin ba?” Yayi mata tambayar yana me tsare kyakkyawar fuskarta da idanunsa masu matuk’ar kashe mata jiki. Idanunta ta lumshe ahankali saboda wani irin sanyi da taji na ratsa ta. Ahankali cikin kuma wani irin farinciki dake tasowa Daga k’asan zuciyarta, murya atausashe tace. “Aa Naan Ina farinciki mana, ina farinciki sosai, saidai har yanzu ina mamakin yanda ciki zai zauna, batare da disvirgin ba.” Murmushin daya bayyana kyawawan dimples dinsa yayi, kana cikin kwarewa a murza siterin mota yace. “Na fad’a miki ki daina mamaki My Jaanna, a irin yanda muke mu’amala dake, muna samun kusan ci dake sosai, kuma koda ace banyi disvirgin naki ba, ina tafiyar dake yanda nakeso, kamar yanda nakeyin releasing ajikinki, hakan zai I yasawa ki samu ciki, for example idan legs dinki suna bude, nakan zuba miki sperm dina a privet part dinki, bai zama dole ace ko kad’an baya shiga cikin jikinki ba, domin shi sperm babu abunda ya kaisa sauri, kuma kamar ruwa yake komin k’ank’antan k’ofa yakan wucewa, musamman idan kikayi period, bayan jin gama koda kwana 2 ne idan na zuba miki zai iya shigewa cikin jikinki, kuma direct zai tafi zuwa mahaifanki kasancewar abud’e take, koda kuwa ace bai isa ga mahaifanki ba, To zai iyakaiwa kwana 7 yana nan batare daya mutu ba.” Numfashi ya d’an fesar adaidai lokacin da yake kokarin shan wata kwana, batare daya jira cewarta ba kuma ya ci gaba da cewa. “Wannan wani ikon Allah ne Jannart, k’arfin mulkin Allah ya wuce tunanin mu, yakanyi abu duk yanda yaso a sanda yaso dan ya nuna mana buwayarsa, Alhamdulillah hakan ma wata baiwace, domin koba komai nasan ni mai power ne, Wanda har zai iya bawa mace pregnant batare daya yi having sex da ita ba nasan na kerewa sa'a domin ko Sheykh ɗin Shatu, da Yusuf ɗin Zahra da Saifuddeen ɗin Zaleeha basu kainiba.” Ya k’are maganan yana me juyowa tare da kashewa Jannart din idanunsa d’aya. Wanda hakan yasa ta langwab’ar dakai, tare da zubawa kyakkyawar fuskarsa idanu. Komai nasa mai kyaune, Tayaya zata ki ace tasamu d’a ko y’a mai kamarsa, shi d’in na musamman ne tasan hakan, saboda haka takejin zuciyarta nayin sanyi, tare dajin wani irin k’aunar cikin dake jikin nata. Idanunta ta kuma lumshewa a hankali, saboda yanda taji lallausan fatar hannunsa na yawo akan cikin. Daga cikin k’wayar idanunsa kawai, zaka hango irin tsananin kaunar da yakeyi wa cikin. Musamman ayanzu daya rage gudun motar, saboda samun isasshen daman shafata yanda ya kamata. Hannunta Wanda ya k’ara taushi da laushi, ya kuma kaiwa bakinsa ya sumbata, cike da nuna jin dadinsa yace. “Keta musamman ce Jannaah komai naki special ne, kamar yanda yake azahirance kowa burinsa ya samu Jannatoul Furdaus idan ya mutu, haka ma fatana shine na rayu dake har abada, har fitan numfashina na k’arshe, ke kika sanja rayuwata, kece haskena, ni Imata, nutsuwa na, haka kuma cikar rayuwata.” Sassanyar Murmushi tayi, duk da yanayin da take ciki na rashin kwarin jiki saboda aman da tayi, amma hakan bai hanata yunk’urowa ta kwanta ajikinsa ba. Aduniya kalamansa sunayi mata dad’i tare da kwantar mata da hankali, kamar yanda jikinsa keyi mata dadin kwancia fiye da komai. Shid’in farinciki ne agareta, kuma Duniya ta musamman. Wannan dalilin yasa cikin samun nutsuwar zuciya, murya atausashe tace. “Naaanu na!!” Ta d’anja sunan cike da sigar shagwab’a, kasala had’i da shaukin dake yawo azuciyarta. Jin amon sautin muryar nata ne kuma yasa, Rayyern d’an cije lips dinsa, saboda yanda yaji Rayyern d’insa tayi wani irin harbawa, saboda yanayin shagwab’an nata daya narkar dashi. Hannunsa na dama yasa ya k’are matseta ajikinsa, kaitsaye kuma ahaka tana ajikinsa ya nufi hanyar Almaudhan Shawarma & Gas Meat. Koda suka iso k’ofar Almaudhan d’in, parking motar yayi, tare da d’an juyowa ya kalleta. “My Jaanna bari naje na sayo miki gas meat, kodai akwai wani abunda kikeso?” Ya fad’a yana me kokarin zare sit belt din dake jikinsa. Jannart kuwa da ta d’an janye jikinta daga nasa, idanunta ta d’an juya, cikin yanayin baccin da take ji murya asanyaye tace. “Banason Gas meat, chicken nakeso da yoghurt, sai sharwama mai zafi sosai.” Ta k’are maganan tana d’an lasan lips dinta, tare da had’iyan wani yawun kwad’ayi daya tsaya amakoshinta. Rayyern kuwa ganin hakanne yasa shi sakin murmushi, tare da d’an rank’wafowa ya manna mata kiss agoshinta, cikin kauna da kulawa yace. “Don’t worry Jannatina zan sayo na kawo miki yanzu.” Yana gama fad’an haka ya fice daga cikin motar, kaitsaye ya nufi cikin Almaudhan d’in. Koda ya shiga ciki mintuna kad’an ya d’auka kafun ya fito, hannunsa rike da babban leda. Murfin baya ya bud’e ya saka ledan aciki, kafun ya dawo gaba ya tada motar Kaitsaye suka nufi hanyar gida. Jannart kuwa da ta kamu da ciwon son jiki, sake dawowa jikinsa tayi ta kwanta. Acan gida kuwa Mamy da kuma Mammy ne ke zaune ababban falon, bayan sun dawo daga gidan Malam Mainasara, yayinda Baba Maud’o kuwa kecan part dinsa, haka ma Abbou, Zaytoon kuwa dama tafi k’warewa a bacci, hakan yasa ta lumewa acikin daki tana baccinta. Mamy dake zaune akan kujera 1seater ne ta kalli Mammy, ahankali kuma cikin tausasa murya tace. “Tunda dai Malam ya dai-dai-ta aure tsakaninku da Alhaji anyi duk abinda ya dace, to mu sai muyi kokari mu koma part din kasa, idan yaso ku saiku dawo nan din, dan zaifi kyau adai-dai ta komai acikin kankanin lokaci.” Murmushi ne ya fad’ad’a akan fuskar Mammyn, wacce take zaune akan 3seater tana me shan yankakkun apple da kankanan dake gefenta. Anutse tace. “Aa haka bazai yiwu ba.” “Aa hakanne ma zaiyiwu domin haka ya dace.” Mamy ta fad’a itama tana Murmushi. Dai-dai lokacin kuma Rayyern da Jannart suka shigo cikin gidan. Parking motar Rayyern yayi wanda hakan yasa Jannart bud’e murfin motar ta fito, tare da d’auko ledan kaza da shawarman ta, Kaitsaye kuma cikin dan yanayin kasalan dake damunta, ta nufi hanyar side dinta, saboda azahirin gaskia wani irin bacci takeji. Rayyern kuwa dake tsaye abayanta, saurin rik’o hannunta yayi had’i da jawo ta jikinsa. Fuska ya d’an marairaice kana ashagwab’e yace. “Janna ina kuma zaki?” “Zanje na kwanta ne Naan bacci nakeji.” Jannart din ta fad’a itama tana karyar da wuyanta gefe. “Please mana Janna yau ma tafiya zakiyi ki barni? Kefa halaliyata ce, kuma kinsan Ina buk’atarki akoda yaushe, tab’a kiji Lollypop dinki ma fa yana bukatar ki.” Ya k’are maganan yana me k’ok’arin d’aura hannunta akan Rayyern dinsa dake mike samb’al. Jannart kuwa Ganin hakanne yasa ta bud’e baki, ad’an shagwab’e tace. “Naaanu pls mana.” “Jannaaaa please manaaaa.” Rayyern din shima ya fada yana me sunkuyowa, cikin yanayin shammata ya sunkuce ta tamkar babydurl, haka ya nufi part dinsu. Koda suka hauro part din, kanta ta cusa acikin wuayansa, kana cikin kasala take cewa. “Naaann nidai ka saukeni, ai zan iya tafiya da k’afafuna.” “Um um nidai bazan sauke kiba, saina k’arasa shan wannan daddad’an k’amshin naki, mai kwantar min da zuciya wai ma a ina kika samo wannan turaren me dadi ne, dan nasan baya daga cikin wanda Aunty Fauziya ta baki.” “Saya fa nayi ko zaka biya kudinne?.” Ta fad’a adai-dai lokacin da suka k’araso cikin bedroom dinsa. “Eh zan biya ko nawane koda yakai million, dan kamshinsa ya kai inda akeso Naanu nama fa ya shaida.” Ya fad’a yana me direta akan gadonsa, Wanda yasha white bedsheet. Tare da ajiye ledan Kazan daya karb’a daga hannunta. Kallonta ya d’anyi ta gefen idanunsa, kana cikin sigar tsokana yace. “Kin fara zama Mama fa kinyi lutiya sosai.” Fuskarta ta d’an kwab’e tare da turo baki gaba, sanin cewar tsokananta yakeyi ne kuma yasa ta kawar da kanta, batare da ta tanka masa ba. Shikuwa murmushi yayi tare da wucewa toilet. Yana shiga kuwa ya soma rage kayan jikinsa, wanka yayi hadi da d’auro alwala, kana ya sanyo Rigar wanka fara k’al ajikinsa. Bud’e k’ofar toilet din yayi ya fito, jikinsa dauke da danshin ruwa, yayinda gashin jikinsa kuwa suka kwanta lub lub. “My Janna je kiyi alwala.” Ya fad’a yana kallonta. Kasancewar ta d’an kwanta ne agefen gadon, tare da lumshe idanunta. Jin abunda yace ne kuma yasa ta bud’e idanunta, tare da cewa. “Ni ina da alwala na, domin har nayi shirin kwanciya Aunty Dijat tace wai kana jirana.” Murmushin daya bayyana kyawawan dimples dinsa yayi, batare kuma daya ce komai ba ya juya, kaitsaye drawer ya nufa, wani blue din Jallabiya ya zura ajikinsa. Tare da bud’e wani side na drawern ya d’auko hijab. K’arasowa wajen gadon yayi, tare dasa hannunsa ya mik’ar da ita. Hijab din dake hannunsa ya zura mata. Cute face dinta dake shining ya kalla. Aransa yakejin wani irin farinciki da nishadi. “Muje muyi sallah ko.” Fuska ta kwabe tare da cewa “Nayi sallah fa Naaan.” “Eh nasani amma wannan sallan na dabanne, sallah ce me tarin albarka, ko bakyaso acikin sallan mu rok’i Allah ya bamu twins, muyi wa Mama da Mamy ta kwara.” Cikin nata ta d’an shafa, kana tace. “Twins kuma Naaaan Inaso mana.” “Yauwa to muje muyi sallan ko, My Janna my pride.” Ya fad’a yana me jan hannunta suka hau kan sallayar din daya shumfud’a musu. Shiya kasance agaba, yayinda ita kuma take d’an bayansa kad’an haka yajasu sallan raka’a biyu. Koda suka idar addu’o’i sosai yayi musu, tare dasa hannu ya kama forehead dinta yayi mata addu’a. Bayan sun shafa ya jawo ledan kaza da shawarman, hannu yasa ya janye hijab din dake jikinta. Tare da bud’e ledodin, shawarman ya mik’o mata,ta soma ci Kazan kuwa da kansa yake yaga yana sa mata abaki. Ahaka har ta ci sosai, musamman Kazan da gashin yayi mata dadi, haka ma shawarman komai dai da zafinsa. Yoghurt din ta sha kad’an jin cikinta yayi dam ne yasa ta kawar da kanta, cikin nutsuwa tace. “Naan nakoshi kaima kaci.” Murmushin jin dadi Naan din yayi, saboda sanin da yayi cewar ta jima bata ci abinci irin haka ba, kasancewar komai taci amai yake sata. “Zanci My Janna burina dai ke kici kada ki kwana da yunwa, kuma naji dadi kinci sosai atleast dai nima zan samu abunda zan caccaka.” Yayi maganan yana me zuk’an youghurt din. Yayinda Jannart kuwa ta zuba masa ido, saboda rashin fahimtar abunda yake nufi. Shi kuwa Rayyern ba tare daya damu da irin kallon da takeyi masan ba. Anutse ya soma yi mata tambayoyi dangane da addininta. Duk da yasan cewar dama babu jahilci atattare da ita. Kamar kuwa yanda yayi zato duk abunda, ya tambayeta tsab take amsa masa, batare da nuna rashin saninta akan komai ba. Murmushi yayi cike dajin dadin hakan, bayan ya gama cin kazar ne kuma ya kalleta, cikin tausasawa yace. “Naji dadi My Jaanna domin duk da zalunci irin na Dadyn ki, amma hakan baisa ya barki cikin duhun kai ba, ya baki ilimin addini daidai gwargwado.” Idanunta ta d’an sunkuyar saboda raunin da taji ya taso mata, wannan yasa asanyaye tace. “Hakane Dady ya bani ilimin addini dana zamani, domin duk da bana zuwa islamiya, amma Ina da malamin daya d’auka wanda ke koyar dani karatu a gida, amma Naaan har yanzu banajin dadi idan na tuna cewar Dady yana tsare awajen hukuma, kuma Abba Kabeer yace kashesa za’ayi banaso akashesa.” Ta k’are maganan tana me rau-rau da idanunta. Wanda hakan yasa Rayyern, mikewa tsaye, cikin din kawar mata da duk wata damuwa yace. “Karki damu kanki da wannan, domin ko amusulunci hukuncin abunda ya aika ta hakanne ya cancanta dashi, wanda ya kashe akashesa, ya kashe mana iyayenmu, saboda haka shima dole ya amshi hukuncinsa, karki damu kanki Please My Janna, taso kinji babyna zona baki wani abun dad’i.” Ya fad’a yana me d’agota tsaye, tare da sauk’e idanunsa akan tsayayyun breast dinta. Wanda sukayi tamkar zasu tsole idanunsa, kasancewar ba bra ajikinta. Wani yawun daya taru a mak’oshinsa ya had’iya, tare da lasan labb’ansa ashagwab’e kamar karamin yaro yace. Haka yake yawo da idanunsa akan fuska zuwa wuyanta. Duk da cewar ba yau bane karo na farko da yake kallonta arayuwarsa, amma sai yake ganin komai na yau din daban. Jinta yakeyi har cikin jininsa. Yayinda wani irin sha’awarta ke narkar masa da jiki. Wannan dalilin yasa ahankali ya sake matsowa gab da ita. Har hakan ya sanya dumin numfashinsu gauraya dana juna. Jannart kuwa Idanunta ta lumshe ahankali, saboda wani irin kwarjini da yayi mata yanzun, ga kuma kamshin showergel hadi da perfume dinsa daya kara kashe mata jiki. Rayyern ko da duk yakejinsa azak’e da ita. Fuskarsa ya kawo daidai gefen fuskarta. Tare da zaro harshensa ahankali ya soma gogawa agefen wuyanta. “Ahhhhhhh Naaan!!!” Ta fad’a cikin sark’ewar murya, saboda yanda taji tsikar jikinta na motsawa. Musamman ayanzu daya zura harshen nasa ahankali zuwa cikin kunnenta, tare da soma goga mata soft lips dinsa akan fatar wuyanta. Ahankali kuma ya motsa hannayensa, ta hanyar d’aurasu akan chest dinta. Rigar dake jikinta ya soma danyin k’asa dashi, tare da gangaro da kansa zuwa wuyanta da kafad’anta. Harshensa dake muradin jin sugan bakinta, ya soma gogawa awuyan nata, a hankali yakeyi mata wani irin salo mai gusar da hankali. Wanda hakan yasa ta tura hannayenta acikin sumar kansa, cike da wani bakon yanayi ta soma motsa bakinta. Wanda hakan yasa Anutse ya tura mata y’ar yatsar sa d’aya acikin bakin nata. Tare da d’an rank’wafowa yakai bakinsa daidai wajen breast dinta, ahankali ya soma kokarin b’alle aninayen dake gaban rigar nata da bakinsa. Wanda hakan yasa lallausan sajen fuskarsa suka shiga gogan fatar jikinta. Numfashi taja tare da sanya harshenta ta sak’alo yatsan nasa, cikin yanayin sabuwar sha’awar da takeji, ta soma tsotsan yatsan nasa. Wanda hakan yasa Rayyern dinsa sake kumbura, saboda dadin d’umin bakin nata, wanda yakejinsa har tsakiyar k’afansa. Harshen nasa yasa ya laso tsakiyar kirjinta, tare da sa d’aya hannunsa ya tallafo bayanta. “My Jannaaaaaaaaahhhhh!!” Ya kira sunanta da muryarsa wacce ta tafi can k’asan mak’oshi. Had’i da d’ago kansa ahankali ya daidaita fuskarta da nasa. Lips dinsa masu dauke da danshin yawunsa, ya d’aura akan hancinta, tare da dan sumbatarta. Batare kuma daya d’age lips din nasa ba, ahankali ya shigayin k’asa da harshensa zuwa cikin bakinta. “Ummmmm, Ahhhhhhhhh.” Shine sautin da suka fitar atare su duka biyu, adayidai Lokacin da d’andanon bakinsu suka had’e waje d’aya. Wanda hakan yasa Jannart narkewa ajikin Rayyern din, Wanda ya ke tura harshensa cikin nata. Cike da kwarewa yake yawo da harshen ak’asan nata, tare kuma da had’e harshen da lips dinsa yana tsotsa ahankali. Irin tsotsan dake gigita mace ya kuma fitar da ita hayyacin ta. Tsotson daya sanya Jannart rud’ewa saboda taushin lips dinsa, dake ratsa harshenta, ga kuma dadin yawun bakinsa wanda yake na musamman. Wannan dalilin yasa ta sanya hannayensa ahankali ta sak’alo wuyansa. Tare kuma da lumshe idanunta, kana ta sake tura masa harshen nata abakinsa. Wannan dalilin yasa shi sanya hannayensa ya d’ago k’afafunta, tare dasa tafukan hannayensa ya tallafi hisp d’inta. Ahankali ya soma tafiya da ita batare kuma daya zare harshen nasa acikin bakinta ba. Ahaka har suka iso kan lallausan gadonsa. Shumfud’eta yayi akan gadon, tare dayi mata rumfa da faffad’an kirjinsa. Sai alokacinne kuma ya Ware idanunsa da sukayi ja. “Jannahhhhh.” Ya kira sunanta da idanunsa wanda suke neman kawo ruwa. Jannat kuwa hakan ne yasa ta ware idanunta, duk da tanajin sunyi mata nauyi. Haka ta saukesu acikin nasa. Tana me kallon irin kallon da yakeyi mata. Saidai Ganin yanda idanun nasa suka sauya launine yasa ta maida idanunta ta lumshe. Tare da fesar da numfashin sha’awarsa. Shi kuwa Rayyern ahankali ya hawo kan gadon, bayan ya zare jallabiyan dake jikinsa. D’ago Jannart din yayi tare da zaunar da ita akan gadon. Cikin kuwa yanayin shammata batare da ta ankare ba, yasa hannu ya zare doguwar rigar dake jikinta. Jin hakan yasa ta saurin rumtse Idanunta, saboda tsikar jikinta da taji sun mimmik’e. Saidai duk yanda takai gajin hakan bata kai Rayyern ba, Wanda ganin surarta, da tsayayyun breast din ta suka sanya kwakwalwarsa juyawa. Atake duk jikinsa ya soma rawa, hakan yasa shi jawota jikinsa. Sheshshek’an numfashi sukaja atare lokacin da jikinsu ya manne waje d’aya. Rayyern kuwa k’aran shishita ya saka, saboda jin nipples dinta akirjinsa. Wannan yasa ad’imauce ya soma kissing dinta tako ta Ina. Tare dasa hannunsa yana shafata. “Naaaanuuuuuuuuuh Naaaaann.....” Jannart din ta fad’a tana me rik’e hannunsa wanda yake kokarin d’aurawa akan breast dinta, tare da mimmikewa saboda wani irin kissing da yakeyiwa, fatar cikinta zuwa k’asan breast dinta. Harshensa yake gogawa ako ina da salonsa mai haukata tunani. “Shiiiiiiiiii!” Rayyern d’in ya fad’a yana me gangaro da hannunsa zuwa kan lips dinta, ahankali ya shiga shafa lips din. Hadi da zaro harshensa ya soma zagaye nipples dinta dashi. Nishi suka soma sakewa atare shida Jannart din, cikin b’arin da jikinsu keyi, ya soma shafa saman mararta zuwa k’asanta, kasancewar saboda dadin abunda yakeyi mata akan breast da lips dinta, yasa ta bud’e su ahankali. Duk da yanda take kwadayin jin dumin bakinsa akan nipple din nata. Ahankali ta soma girgiza kanta, saboda saukan yatsansa da ta faraji a privet part dinta. Wanda yake d’an yawo dashi yana me d’an nutsa shi ahankali, zuwa cikin gurinta wanda yake jike da danshin ruwa. “Ahhhhhhhhhhh Hammma Naaan, kabarni please.” Ta fad’a murya ararrabe saboda jin ya cabke nipples dinta da labb’ansa yana tsosa, still akuma yanayin yake k’ara tura yatsarsa wajen da yakejinsa acike cib. Tabbas shikansa bazai iya misalta yanda yakeji ayanzu ba, gangar jikinsa amatse take dason ratsa jikin Jannart din. Saboda sha’awar da yakeji nata kuwa Rayyern dinsa har wani harbawa take Tana sufa tamkar zataci babu. Wannan dalilin yasa shi gangaro da kansa zuwa k’asan cibiyarta, yana lasan cibiyan da harshensa. Kusan na mintuna 5 kafun daga bisani ya gangaro da kannasa k’asanta, harshensa ya zaro ya soma sarrafawa akan h***q dinta. Wanda hakan yasa agigice murya na rawa tace. “A’a Naaaan dan Allah Bacci zanyi Naaaan plea.........” Kasa k’arasawa tayi saboda d’aukewan da muryarta yayi, sanadiyar Jin harshensa da tayi tsamo tsamo acikin h***q din nata, inda yake tsotsan wajen da bakinsa. Tsotsa yake da iya k’warewarsa, tsotsan daya gigita tunanin Jannart saboda wani abu da taji na yawo tun daga k’asan k’afarta har cikin kanta. Wanda hakan yasa kusan numfashinta k’wacewa, har saida idanunta suka tafi luuuuuu kamar zata shid’e. Saidai shi Rayyern ya rigata shid’ewa, saboda wani irin dumi da taushin da harshensa ya jiyo masa, wannan dalilin yasa shi rirrik’e Jannart din, da jikinsa wanda keta b’ari. Azauce ya Kuma jawota jikinsa, tare dayi mata rumfa, cikin gigicewan da yayi, ya rank’wafo kanta, tare da kawo bakinsa dai-dai kunnenta. “Jaa.....nnnn....aaaa....hhh...” ya kira sunanta agigice da wata irin murya, wacce bata tab’a jinsa da ita ba. Wanda yasa ta sakin kuka, saboda wani abu da taji mai tauri na neman ratsa jikinta kana yana mai karanto addu'a. “Naannn dan Allah Naaaan, wayyo! wayyo!! Wayyoooooooo!!! Naaaaanu mutuwa zanyi, zafi! Zafi!! Naaaan zafeeeeeeeeeeh........”” Ta fad’a da k’arfi had’e da matse hannayensa, da k’arfin gaske. Saidai shi bazai taba jinta ba, ayanzu Rayyern yayi Nisan da idan baijita acikin jikinsa ba mutuwa zaiyi. Rayyern dinsa dumin jikinta kawai yake da buk’ata. Domin kowacce jijiya dake jikinsa ta motsa, komai nasa atsaye yake cike da muradi, ya gigice kana ya d’imauce, tamkar mayunwacin zaki haka ya koma, wannan yasa shi saka hannayensa duka biyu na murza breast dinta. Yayi imani mutuwace kadai zata hanashi Rayyern dinsa ratsa mihallinsa, cikin wajen da tsantsi laushi da dadinsa ke neman fasa masa kai. Wajen da ruwa ke fita tamkar korama. Ji yake tamkar ana jansa saboda dumin daya fara jiyowa, wannan dalilin yasa agigice ya haɗe rayuwarsu muhalli ɗaya da ƙargi. Wani irin gigitaccen k’ara dake iya kurmantar da kunnuwa ta sake, tare da rumtse Idanunta saboda tsananin zafi, rad’ad’i had’i da ciwon da taji. K’aran da sautinsa ya karade ko Ina dake saman, har ya sauka zuwa falon k’asa, inda Mamy da Mammy ke zaune. Wanda jin kamar ihun Jannart yasa su duk d’ago kansu suka kalli saman. Kana fuska dauke da mamaki Kuma suka kalli junánsu. “Kamar muryar Jannart ko?” Mammy ta fad'a tana me sake kallon saman. “Ba kama bace bama Tabbas muryar Jannart ce.” Mammmy ta fada tana me yunkurin tashi tsaye, Wanda ganin hakan yasa Mamy ma mik’ewa tana cewa. “Ashema sun dawo kenan, To lafiya kuwa.” Ta k’are maganan adaidai Lokacin da suke fitowa main falon daga falon inda Jannart take a da. Adai-dai Lokacin ne kuma Rayyern daya kara fita hayyacinsa, yayiwa Jannart din wani irin kutse, Wanda hakan yasa atare shida ita suka kurma ihun daya babban ta dana juna. Kasa cewar shi ihunsa mai hade da shidewan dadi ne, yayinda ita kuwa Jannart na azabar daya ratsa tane. Wanda hakan yasa cikin gigita tace. “Ahhhhhhhhhhh!! Wayyoo Naaaaaan zafiii wayoooooooo zafeeeeeeeeh zan mutuuuuuuu......” Turus haka Mammy da Mamy suka tsaya, saboda jiyo abunda Jannart din ke fada cikin kara da ihu. Yayinda daga kasan nata ihun kuma suka jiyo na Rayyern din. “Innalillahi Na kada fa ya raunata y’ar mutane.” Mammy ta fad’a cikin yanayin damuwa. Yayinda Mamy kuwa ajiyar zuciya ta sauke, tare da sadda kanta kasa, cikin sanyi tace. “Mutafi Mammy Insha Allah bazai cutar da ita ba.” “Kinajin kukanta fa Mamy kuka take sosai da sosai, nasan Rayyern baya hayyacin dazai iya sarara mata kinsan shi kema ai, dama tun yaushe yeke fakonta, na lura dashi k’warai.” Mammy ta fad’a alokacin da suke sauk’a k’asan, zuciyarta cike da damuwar kada Rayyern din ya illata Jannart. Yayinda acan d’akin kuwa Rayyern ya manta awacce du niya yake Kamar yanda ya manta inane sama da k’asa, ya manta kansa balle Jannart, ya zauce zaucewar da tasa shi caccakan Jannart fiye da tunani. Sambatun ihu da gurnanin da yakeyi ayanzu shine kawai ke tashi acikin dakin. Domin Jannart kam tuni saboda tsabar kuka har muryarta ta dashe. Numfashinta kuwa tuni ya soma janyewa, yayinda idanunta ke neman rufewa, tana kokarin suma, saboda yanda takejin Rayyern dinsa acan cikinta. Wannan dalilin yasa ko y’ar yatsar hannun ta a yanzu ta kasa motsawa. Acikin kunnenta takejin sambatu da babatun da yake, saidai kasancewar bata hayyacinta yasa sam bata fahimtar komai. Kuma koda ma ahayyacinta din take, shikansa Rayyern din baisan me yake fad’a ba, shirmensa kawai yakeyi tare da sake shigewa cikin jikinta, yana Jin tamkar wanda yake yawo asararin samaniya. Saboda ko masu zuwa duniyar max basu kaishi jin kansa asama ba. Ya tafi wata duniyar da bayajin zai sauko anan kusa. “Oh My Jaannnnnahhhhhh My Shugar, My Loveline, My Wold, My Happiness, My everything.... Jannnah! Jannata! Jannati!!!.....” Shine abunda yake ta fad’a tare da wasu sugullensa, Wanda yafi kama da zaucewa. Sam bai damu da halin da Jannart din ke ciki ba. After 45mn. Karkar haka jikinsa ke rawa, alokacin da ya saki wani irin gigitaccen kara, tare da fadowa kan Jannart din Ya rungumeta k’am. yana sakin zazzafan numfashi. Cikin rawar da muryarsa keyi hadi da zaucewa, yana sakin shishitan dadi me kama da sambatu yace. “Wayyo Allah raina, Jannah kece rayuwata duniya ta, Jannah kece komai na, rayuwata bazata taba cika ba idan babu ke, duniya ba duniya bace sai dake, Mace itace rayuwa Mace itace ginshikin Namiji, Kamar yanda kika zamo nawa ginshikin, zan iya sadaukar da raina akanki Me dad’Ina, kece farincikina nayi imani da hakan, bazan iya rayuwa babu keba, abarni dake awannan duniyar kawai yafimin komai, zan rayu dake zan mutu akanki Jannah, wayyyoooo Allah na ke ba zuma bace, haka kuma keba suga bace, ke ta dabance da kika fisu dadi, Ahhhhhhh wayyo Allah na, muaaahhhh muaahhhhh muahhhhh.” Ya k’are maganan yana me manna mata kiss tako ta ina kaman zai cinyeta. Jikinsa na rawa kuma haka ya d’ago ta. Tare da mannata da jikinsa. Lokaci daya kuma ya zaro idanunsa saboda Ganin da yayi ta tafi luuuu zata fad’i. “Jaaaaannnnhhhh!!!” Ya kira sunanta da karfi tare da sunkuyowa ya tallafota, kasance war duk jikinsa rawa yake. Saboda wani zazzafan zazzabin daya rufeshi. By *GARKUWAR MARUBUTA* “Jaannah” ya sake k’iran sunanta agigice, tare da tallafota jikinsa. Duk ya rud’e saboda ganin bata wani motsin kirki duk da kuwa cewar tana numfashi. Hannunsa dake d’an karkarwa yasa a hankali ya tallab’o fuskarta. Murya na rawa yace. “I’m sorry Jannah please, naji miki ciwo sosai ko? Kiyi hakuri dadinki ne ya mantar dani komai, nakasa iya tantance kaina, nakasa samun nutsuwa ko Salama, saboda duniyarki dabance, akan ki na fara sanin mace amma nayi imani baza’a sake samun wata kamarki ba, ke ta musamman ce My Jannart, Inasonki, Inasonki sosai, Jannah din Nanu, Tabbas yau kin bawa Nanunki farinciki kin kuma shayar dani, zumanki Wanda gard’insa ya zarce tunani da hankali, Inasonki Jannah.” Ya k’are maganan yana mejin hawaye na taruwa daga cikin idanunsa. Yayinda zazzab’in dake jikinsa kuwa ke sake hawa, Wanda hakan yasa shi tattaro d’an kuzarin daya rage masa ya sauk’o daga kan gadon, direct toilet ya wuce da hanzari ya had’a ruwan wanka mai dumi, kana still jiki na b’ari ya dawo, tare da hayowa kan gadon. Jannart din dake kwance idanunta a lumshe, suna zubar da hawaye ya d’aga cad’ak, tare da sauk’owa cikin sauri ya nufi toilet da ita. Koda ya shiga cikin toilet din acikin bathtub din wankan ya ajiye ta. “Ahhhhhhh.” Ta saki wani irin k’ara saboda zafin ruwan da taji ya ratsa privet part dinta, Wanda hakan yasa ta rumtse Idanunta da k’arfi, cikin rawar da jiki dama muryarta keyi tace. “Wayyo Allah Naann zafi, ka cireni banaso.” “Sorry My Jannah, nan da y’an mintuna zaki daina jin zafin, sorry kinji bari na shigo muyi wankan tare.” Ya fad’a yana me shiga cikin bathtub din tare da jawota jikinsa, asanyaye yake kallon fuskarta wacce ta kumbura kana tayi ja, saboda kukan da tasha ta koshi, lips dinta kuwa tuni sukayi jajur, dan ba kad’an ba sukasha tsotsa. Jannart kuwa jin yanda ya matseta acikin bathtub din wankanne yasa ta, fashewa da wani irin kuka mai kama dana shagwab’a tare da soma tutturjewa, saboda Rayyern d’insa da taji tana gogan bayanta, Wanda har yanzu yake nuna alaman koda yaushe ashirye yake da sake komawa. “Nidai ka k’yaleni, kabarni banaso saida na fad’a maka bacci nakeji, kabarni na tafi d’akina ni banason wannan d’akin.” Tayi maganan tana bubbuga kirjinsa da hannayenta, Wanda hakan yasa shi sake matseta ajikinsa tare da lumshe idanunsa. Domin ayanzun shi kadai yasan me yakeji ajikinsa. Jinsa yake na daban kuma na musamman. Ganin yanda take tayi masa rigimane kuma yasa, cikin lallami ya lallab’a ya gasa mata jikinta, tare kuma da bata baki yana tsaye akanta tayi wanka. Har lokacin daya kammala nasa wankan kuwa batayi shiru ba. Sai shagwab’a da koke koke takeyi masa. Wannan yasa yana kammala wankan, ya nad’ota acikin towel, tare da fitowa daga toilet din. Akan wata kujera dake gefe ya ajiyeta, kana cikin dan hanzari ya k’arasa ya yaye zanin gadon nasu, da duk ya b’aci da jini. Wani sabon bedsheet din ya shumfud’a musu. Duk da komai yanayinsa ne acikin dauriya, kasancewar zafin zazzab’in na k’ara shigansa. Dawowa yayi ya d’auki Jannart din, tare da sata acikin jikinsa, Anutse ya kwantar da ita akan gadon, tare da matsawa shima ya kwanta agefenta, bayan yasa duka hannayensa biyu ya sak’alo ta jikinsa, tare da rufa musu blanket me taushi. “Thank you Jannah.” Ya fad’a yana me manna mata kiss akan goshinta, bayan ya lumshe idanunsa da suke cike da bacci. Duk bayajin dadin yanayin nasa saboda fevern daya dirar masa. Daga gefe guda kuma ga kukan Jannart din dake neman hautsuna masa kwakwalwa, saboda kasa kasa takeyi masa kukan shagwab’a, dan kamar yanda zazzab’i ya dirar masa haka ita dinma. Sai karkarwa jikinsu keyi, duk da har yanzu suna mak’ale da juna, amma sam bacci ya kasa ziyartar idanunsu, bawai Kuma dan basa ji ba, kawai fevern ne ya hanasu sakat. Acan b’angaren Ramadan da Riyyam kuwa, suna can d’aki batare da sunsan duk wani abu dake faruwa ba. Musamman Ramadan dake manne da waya akunnensa, yana ta zubawa Rayhana k’orafin d’aga aurensu da akayi, Allah ya sani baiso hakan ba. Dan ko yanzu ma gyara zaman wayar yayi akan kunnensa, tare da lumshe idanunsa cike da begen abar son nasa yace. “Ni gaskiya banji dadin d’aga Auren nan da akayi har sai bayan Ramadan ba, ina buk’atar matata akusa dani, na k’osa Naji ki akusa dani My love, Please muyi musu tawaye ki bani had’in kai, wajen gaya musu cewar muna buk’atar junanmu anan akusa.” Idanu Rayhana ta d’an zaro saboda jin abunda ya fad’a d’in, sanin yanda yake so da buk’atarta ne kuma yasa ta kwantar da murya, cikin tausasawa hadi da lallashi tace. “Kayi hakuri Habibi ai bayan Ramadan din zaizo, yanzu idan mukace zamuja da maganarsu zasu ce bamu da kunya, amma nima I want....” Kasa k’arasawa tayi saboda kunya, tare da cusa kanta acikin cinyoyinta kamar yana ganinta. Murmushi Ramadan yayi tare da marairaicewa cike da shauk’i yace. “Pls mana Rayhanna k’arasa kinji y’an mata na.” Murmushin kunya Rayhanan tayi batare da ta k’arasa ba kuma suka ci gaba da hirarsu irin na masoya. Yayinda daga can gefe kuwa Riyyam ne kwance, yana ta faman latsa wayarsa inda hankali da nutsuwarsa suka lula duniyar tiktok, tiktok dinsa yake shi kad’ai sai faman murmushi da dariya yake. Wannan yasa sam hankalinsa baya kan Ramadan dake waya. Har Ramadan din ya gama waya ya kwanta kuwa Riyyam nata faman shafa wayarsa, saboda live daya soma. Bashine kuma ya kwanta ba har k’arfe 2:30 na dare. 4:30 am. Ahankali Rayyern din ke bud’e idanunsa, Wanda gaba daya daren yaudin suka kasa samun bacci. Idanu ya zubawa fuskar Jannart, dake fitar da numfashi ahankali, yayinda duk jikinta ya sake d’aukan zafi. Hannunsa yasa ya shafi gefen fuskarta, cike da tausayin ta, saboda kiraye kirayen sallan Asuba da aka soma ne kuma yasa shi, d’an zare jikinsa daga nata ahankali gudun kada ya tashe ta daga baccin da takeyi. Saidai abunda baisani ba shine Jannart din ba bacci takeyi ba. Ta daiyi relax ne sbd bata da k’arfin da zata iya motsa Gabb’an jikinta. Sunkuyowa yayi ahankali ya sumbaci goshinta, kana cikin rashin kuzarin da yake fama dashi ya wuce toilet. Alwala ya d’auro, koda ya fito kuwa wata jallabiya ya zura ajikinsa, ahankali kuma cikin sand’a ya fice daga cikin dakin gudun kada ya tashi Jannart din daga bacci. Kaitsaye masallaci ya wuce, inda yabi sahu akayi sallan asuban dashi. Kamar koda yaushe kuwa koda aka idar da sallan, atare duk suka dawo gida, shi Baba Maud’o, ABBA, Ramadan da Kuma Riyyam nsra. Saidai koda suka shigo cikin gidan, bai zauna acikin falon kamar yanda suka saba zama shan coffee ba, kaitsaye sama ya wuce dan yasan yabar Jannart din acikin mawuyacin Hali. K’ofar d’akin ya bud’e ahankali tare da tura kansa ciki. Asanyaye ya k’arasa gaban gadon tare da d’an sunkuyowa kan Jannart din, bayan yasa hannu ya kunna wutan d’akin. “My Jannah. My Jannah.” Yakira sunanta atausashe tare da sanya hannayensa duka biyu ya tallafo fuskarta. Batare daya bari ta bud’e idanun nata ba kuma, murya k’asa k’asa tace. “tashi kinji My Jannah bud’e idanunki pls.” Wahalallen numfashi mai dumi ta fesar, tare da janye jikinta gefe, cikin yanayin wahalan da takeji, hadi da fushin da takeyi dashi murya, na kakkarwan zazzab’i had’i da kuka tace. “Um um nidai ka k’yaleni,banaso ka sakeni, ko d’akinnan ma banaso.” Tayi maganan hawaye suna me gangarowa daga kan fuskarta. Wanda ganin hakan yasa Rayyern marairaice fuskarsa, Tabbas yasan cewar bai kyautawa Jannart din ba, amma shima bayin kansa bane, ita dince tazo ta daban. “Kiyi hakuri Jannahta nine fa, Naan Hamma Nanun ki, taso muje ko kiyi wanka saina baki magani kisha.” “Ni ka sakeni ka k’yaleni zafi nakeji, wayyyo Allah na Mammyna Nanu ya jimin ciwo.” Ta f’ada agigice tana me yayyarfa hannunta, saboda yanda Rayyern din ya soma kok’arin d’agota wanda hakan yasa ta jin wani irin zafi a k’asanta. Turjewan da takeyi d’inne kuma yasa idanun Rayyern sauk’a akan white bedsheet din dake kan gadon, Wanda duk ya b’aci da jini. Wani irin bugawa kirjinsa yayi wanda har saida hakan yasan yashi zaro idanunsa waje, cike da tsoro had’i da tashin hankali ya zaburo, tare dasa hannnu ya d’ago bedsheet din. “Jini! Janna jini ajikin bedsheet, Innalillahi Allah yasa kada abunda nayi ya zamo sanadiyar cikina, me kikeji yanzu ya kikejin cikinki? My Jannah fad’amin dan Allah, fad’amin cewar cikina na nan babu abunda ya sameshi, Wayyo Jannah zo in dubaki please..” Abunda yake fad’a kenan cikin rud’u had’i da fargaba, sannan jikinsa na rawa ya soma kokarin kamo Jannart din. Wacce ta soma fusgewa tare da turjewa. Lokaci daya kuma tasa masa kuka. “Nidai banaso ka kiranin Mamy na, kada ka sakemin komai, Mamy!!!” Ta fad’a da yanayin d’aga murya. Wanda hakan yasa Rayyern sake rud’ewa, da sauri kuma ya nufi hanyar fita daga d’akin dan k’iran Mamyn Kamar yanda ta buk’ata. Tabbas ya rud’e wanda yasa tun kafun ya kaiga sauk’owa k’asan yake k’iran sunan Mamy. “Mamy! Mamy!!.” Yake fad’a yana me tsallake steps da bibbiyu. Inda tuni kuwa sautin muryarsa ta karad’e duk falon. Wanda hakan yasa Mammy da Mamyn wanda suke zaune a falon, tasowa arazane sukayi kanshi. “Rayyern lafiya kuwa?.” Suka had’a baki dukansu wajen fad’an hakan, tare da zubawa Rayyern din idanu. Fuskarsa dake d’auke da damuwa ya kwab’e, still cikin rashin nutsuwa yace. “Mamy Jannart, kizo muje Please Mamy Jannart ce.” Yayi maganan yana me kamo hannun Mamyn, batare daya jira komai ba kuma, ya soma jan hannun Mamyn zuwa sama. Wanda hakan yasa Mammy dake tsaye sakin ajiyar zuciya, tare da komawa ta zauna aranta take mamakin hali irin na d’an nata. Dama tasan dole za’ayi hakan Tabbas, domin ihun Jannart din na jiya kawai da taji, tasan to baza’a wanye lafiya ba. Mamy kuwa hankali atashe tabi bayan Rayyern, zuciyarta cike da fargaba kan abunda ya samu Jannart d’in. Wannan dalilin yasa koda suka shiga cikin d’akin da sauri ta karasa wajen gadon, hankali ad’an tashe tace. “Jannart.” Jin muryar Mamy yasa Jannart din juyowa, tare da fashewa da kuka, had’i da kamo hannun Mamyn ta rike Acikin nata. “Mamy!” Ta fada cikin kuka. Wanda hakan yasa Mamyn jawota ta d’aura kan Jannart din akan cinyarta. Cikin tausasa murya tace. “Na’am Jannart, yi shiru ki daina kuka kinji.” Mamyn ta fad’a tana me shafa bayan Jannart din a hankali. Yayinda Rayyern kuwa dake tsaye, matsowa yayi kusa da Mamyn cikin damuwa da rashin nutsuwa yace. “Mamy cikina, inajin tsoron kada wani abune ya sameshi, kar ace shine ya zube Mamy dan Allah muje asibiti.” Harara Mamyn ta watsa masa tare da kawar da kanta gefe, “wai cikina, hmmm sai kace ajikinsa cikin yake.” Mamyn ta fad’i haka acikin zuciyarta. Tare da d’ago Jannart din cikin kulawa hadi da tausasawa tace. “Yi hakuri kinji Jannart daina kukan, muje toilet kiyi wanka, nasan hakan zaisa ki d’anji dama dama.” “yauwa Mamy bari na had’a mata ruwan wanka, My Janna bari na had’a miki ruwan wanka kinji taso muje.” Rayyern yayi carab ya fad’i hakan, batare kuma daya damu da kasancewar Mamy awajen ba, ya mik’o hannayensa da niyan d’aukan Jannart din. Wacce tayi saurin mak’ale kafad’unta tare da soma yayyarfa hannayenta. Alaman bazata je garesa ba. “Sannu Jannart ki nutsu kinji, ki bari ya taimaka miki kiyi wanka, maza je ka had’a mata ruwan d’umi.” Mamy ta fad’a tana me gyarawa Jannart din dogon gashinta wanda duk ya warwatse. Rayyern kuwa jin abunda Mamyn ta fad’ane, yasa cikin hanzari ya wuce toilet, ruwan d’umi ya had’a kamar yanda Mamyn ta buk’ata. Yana fitowa kuwa ya karaso wajen gadon tare da kamo hannun Jannart din. “Muje please.” Ya fada yana me marairaice fuska tare da matsowa gab da ita dan ya dauketa. Ido ta lumshe jin ya ɗauke ta ya wuce Bathroom da ita. Ita kuwa Mamy, jin dake jikin bedshit ɗin ta zubawa ido cike da tsoro. Haka yasa da sauri ta nufi waje. Shi kuwa Rayyern cikin tsoron ya taimaka mata, tayi wonka bayan ta wonke jikinta da ruwan ɗimin tai wonka tsarki, Kana suka fito. Wata tattausan riga ya zaro a durowarsa ɗaya daga cikin Rigunan da ya saya mata randa zasu dawo. Zira mata rigar tayi tare dasa mata hijabi kana ya shimfiɗa mata sallaya. Ita kuwa Jannart cikin yanayin rawan sanyin zazzaɓin daya rufeta ta kabbarta sallan. Gefenta ya zauna cikin rawan sanyin da zazzaɓin ya zuba mishin yana mai dannawa Dr Sulaiman kira. Mamy ce ta shigo tare da sallama a bakinta, dai-dai lokacin kuma ta idar da salla. Addu'a tayi tare da shafawa kana ta kalli Mamy data miƙa mata hannu tana cewa. “Taho, taso ko Janna mu tafi asibiti”. Ba musu ta kama hannun Mamy domin har yanzu sawunta rawa sukeyi, kuma jikinta ba ƙarfi, ga sukan zazzaɓi. Da sauri yabi bayansu tare da cewa. “Mamy bazamu kira azo a dubata a gidaba, naga tafiyar na bata wuya.” Cikin yanayin kula Mamy ta kalli Jannart ɗin da yunwa, da zaƙular Naan da zazzabin da kukan da ta kwanayi yasata jiri da ganin duhu. “To ɗagata mana, Ni nafi son muje asibiti, sabida jinin nan yana ban tsoro”. Kafinma ta rufe bakinta, ya ɗagata, yayi gaba. Ba kowa a falon kasa. Haka yasa Jannart jin sauƙin fitinenneyar kunyar data rufeta. A baya ya kwantar da ita kana Mamy ta zauna gaba a gefensa kana yana suka tafi. Zaune suke gaban Dr Khaitar Hamza Ibrahim. Tanayi musu bayani Mamy ta ƙalla cikin kulawa tace. “Ba komai Mamy cikin yana nan, lfy lau, babu abinda ya sameshi, kamar yadda kuka zata, kuma nima kaina na zata, to amman kinsan dama ana iya fuskantar haka a dararen forko amare, musamman, in akaje musu da karfi”. Wani irin munafukin kallo Dr Sulaiman yakeyiwa Rayyern tare da danne wata azabebbiyar dariyar dake taso masa. Ita kuwa Mamy cikin sauke numfashi da kunya tace. “Toh yanzu dai babu matsala ko?”. “Eh babu wata matsala, yanzu ruwan nan, na ƙare wa zaku, tafi gida. Dan zazzaɓin ma ya sauƙa”. Cikin sauke numfashi Mamy tace. “Toh Alhamdulillah”. Ta kare mgnar tana mai miƙewa ta fita. Itama Dr Khairat bin bayanta tayi. Suna fita kuwa Dr Sulaiman ya tuntsure da dariya, yanayi yana nuna Dr Rayyern ɗin cikin dariyar da yakeyi harda hawaye yace. “Wai kai rawan me jikinka yakeyi ne!?”. Harara Rayyern ɗin ya watsa mishi kana cikin muryar zazzaɓi yace. “Banza dariyar me kakeyi kamar wani zautacce. Kayi min allura zazzaɓi nakeji”. Cikin tsaida dariyar Dr Sulaiman yace. “Uhummm yoh ai dole kayi zazzaɓi, tunda ka iya aikin riga malam masallaci ace ayi mutum kamar maye, duk abinda kayi sai ka samar da sakamako fiye da yadda akeso. Kaiwa yar mutane ciki tun kafin, amarcewa. Kana kazo ka bita da ƙarfi, kana son zazzago ɗan mu ka cucemu kai mana asarar ɗan baiwa”. Ya ƙare mgnar yana haɗa ruwan allurar da zai masa. Shi dai Rayyern fuska ya haɗe dan baida isasshen ƙarfin faɗa. Haka yayi masa allurar yana tayi masa tsiya. Mammy kuwa a gida, ita da Zaiton ne suka shiga kitchen. Ƙarfe tara dai-dai suka dawo gida. Alhamdulillah yanzu da ƙafarta ta shigo gida. Domin taji sauki sosai. A falon suka zauna baki ɗayansu. Ganin haka yasa Zaiton kwaso duk kayan abincin da suka haɗa, musu da nufin kaiwa asibitin, ta kawosu tsakiyar falon, ta ajiye tana kallon Jannart dake kwance bisa kujera. “Sannu my Aunty ya jikin”. Ta faɗa cikin kulawa. “Alhamdulillah”. Jannart ɗin ta amsa a sanyaye dan bacci takeji. Mammy kuwa jawo kwandon tayi gabanta. Mamy kuwa cikin kulawa ta kamo hannunta tare da cewa. “Tashi ki zauna kici abinci kisha, maganin sai muje ki kwanta”. To tace kana ta yunƙura ta tashi zaune, ɗan ita kanta tasan tana jin yunwa. Ramadan ne da Riyyam-nsra suka fito, daga side ɗin Riyyam-nsra ɗin. Cikin fuskar dake nuna damuwa, da fushi da kowama, Ramadan ya gaidasu. Riyyam-nsra kuwa cikin kumshe ido ya gaidasu. Yayinda Rayyern kuwa ya zuba masa, idanu, yana nazartan yaron da kyau. Mammy kuwa zazzafan ferfesun jan naman da yaji citta da yaji, like na masu jego dai. Ta zubawa Jannart, tare da miƙa wa Mamy ta ajiye mata shi gabanta. A hankali ta haɗi yawu sabida daddaɗan ƙamshin data zuƙa, Mammy kuwa cup mai ɗan girma, ta haɗa mata tea mai kauri da zafi, ta miƙa Mamy tare da cewa. “Amshi ki bata, Jannart maza ki kafa kanki, ki shanye shi tas, ki bani kofin. Zakiji ɗumi, hanjinki zai ware ki samu kici abinci da kyau”. Hannu tasa ta amsa tare da gyaɗa kai. Sai kuma ta riƙe cup ɗin tana ganin yadda yake zuba tiriri. “Jannert kisha da sauri ba zafi”. Mammyn ta kuma cewa. Haka yasa, a hankali ta kai kofin bakinta. Ido ta lumshe jin zafin dai-da misali ne, haka yasa ta kafa kai. Ta shanye shi cikin bin umarni ta miƙawa Mammy kofin. Tare dayin sassayan gyatsa. Sai kuma zufa ta yanko mata. Ita kuwa Mammy a cup ɗin ta kuma sake haɗa wani tea ɗin. Ta miƙa wa Rayyern da ya tsare Riyyam-nsra da kallo. Shi kuwa kuwa Riyyam-nsra wayarsa yake lallatsawa. Amsar cup ɗin yayi tare da cewa. “Nagode Mammyna”. Murmushi tayi cike da jin dadin ganin ta tsakiyar ahlinta. Ita kuwa Mamy ƙara turawa Jannart plate ɗin zazzafan ferfesun tayi tare da cewa. “Bacci fa kikegi kici muje ki kwanta”. Kai ta gyaɗa, kana a hankali ta fara ci, tana tsoron kada ya sata amai, sai dai cikin ikon Allah sai taji babu aman haka yasa ta gyara zamanta. Zaiton sauran wanda ta jera musu kan dinning table ta kwaso ta dawo dasu tsakiyar falon. Ta ajiye musu tare da sawa Ramadan da Riyyam-nsra. Shi kuwa Rayyern yana shanye tea ɗin ya miƙe a haura sama kujera ya kwanta yana mai lumshe idanunsa, tare da tafiya nazarin abinda ya dace yayi a kan Riyyam-nsra. A hankali tayi gyatsa tare da cewa. “Alhamdulillah Mammy”. Kai ta jinjina tare da cewa. “To yayi kyau ɗiyata Allah ya ƙara sauƙi ko”. Amin tace a hankali. Mamy kuwa magunguna ta bata, bayan ta shane tace, to tashi ki haura sama kije ki kwanta kinji kiyi baccinki”. Cikin kasala tace to. Kana ta miƙe ta haura saman. A tsakiyar falon ta tsaya, tare da kallon ƙofofin ɗakunan duka biyu. A hankali ta nufi, ɗaya ɗakin wanda da Ramadan ne a ciki. Tura ƙofar tayi ta shiga, sabida sanin yanzu Ramadan ya koma ƙasa. “Wow Masha Allah”. Tace lokacin data shiga ɗakin da yayi masifar tafiya da nitsuwarta sabida tsarin na musamman da akayi masa. A hankali ta maida ƙofar ta rufe tare da murza key tana cewa. “Bari ma in rufe nasan Naan yanzu zaizo ya takurani”. Ta ƙare mgnar tana kwanciya bisa gadon tare da jawo blanket ta rufe jikinta. Tana mai yin hamma, aiko cikin sakanni bacci tayi awon gaba da ita. A falon kuwa, tana tafiya Abba da Baba Mauɗo suka shigo. A nan a tsakiyar falon sukayi breakfast. Bayan sun gama ne Ramadan ya kalli Abba tare da cewa. “Abba bari muje mu gaida malam Mainasara”. Yayi mgnar cikin yaƙin in ya kai ƙorafinsa shima zai samu ayi masa aure sa ya huta. Murmushi Baba Mauɗo yayi cikin gano manufarsa yace. “Kada ma kaje in dai akan batun aurenka ne, domin mun rigada mun gama mgn dashi, in ma kaga abinda Yayanku yayine”. Cikin kwaɓe fuskarsa ya rusuna gaban Abbansa dakeyi dariya yace. “Dan Allah Abba kuyi hakuri, aja ayi batun auren nan, wallahi tallahi a matse nak..” Sai kuma yayi shiru ganin kallon da Abba yayi masa. Kawai sai ga hawaye shar-shar na zuba cikin hakura yace. “Ba komai Abba Allah ya kaimu bayan sallan”. Amin sukace baki ɗayansu. Shi kuwa Ramadan muƙewa yayi ya nufi ɗakinsa. Da sauri Riyyam-nsra ya miƙe, sai ya kuma komawa ya zauna. Jin Rayyern na cewa. “Kai Riyyam-nsra zauna”. Tashi zaune yayi, tare da miƙa masa hannunsa tare da cewa. “Bani woyoyinka”. Da sauri Riyyam-nsra ɗin ya kalleshi cike da yanayin tsarguwa. “Nace ka bani woyoyinka”. Rayyern ya faɗa a daƙile Cikin yanayin tsoro yace. “Hamma Rayyern me zakayi dasu, ba cajima”. Ya ƙare mgnar cikin son waskewa. Abba da Baba Mauɗo kuwo, ido suka zuba musu, Zaiton kuwa da sauri tace. “Ai bashi da gsky, domin sam baya taɓa yarda ya bawa wani wayarsa”. A hatsale Riyyam-nsra ya harareta tare da cewa. “Toh munafuka waya kasa dake?”. Cikin tsaresa da idanu. Mammy tace. “Kada ka sake cemata muna fuka, ka bada wayar kawai akace". Cikin tura baki yayi ƙasa da kai. Shi kuwa Rayyern cikin lumshe gajiyayyun idanunsa dake cike da bacci yace. “Ka bani su, Zaiton shiga ki ɗauko min system nashi”. Aifa da sauri ta miƙa tana cewa. “Gata nan ma, kusa dashi”. Hannunta Riyyam-nsra ya buge yana mai haɗa zufa yace. “Hamma Rayyern ba caji fa”. Da sauri yayi shiru, kuma tare da miƙa masa woyoyinsa duka biyu da system ɗin sa, sabida tsawan da Baba Mauɗo ya daka masa. Komawa yayi ya zauna, gaba ɗaya jikinsa na rawa, kana ga wata zufa ta rashin gsky data keto masa. Shi kuwa Rayyern a hankali ya miƙe dasu, ya haura sama. Ajiyan zuciya Riyyam-nsra ya sauƙe ganin ya haura bai tambayeshi mabudan sirrinsa ba. Shi kuwa Rayyern juyowa yayi, ya ɗan kallesa kana ya girgiza kai ya haura, dan yasan PIN code din nasa. Cikin lumshe idanunsa ya shiga ɗakinsa, yana mai marmarin ganin Jannatynsa, amman sai yaga wayam babu ita. Da sauri ya ajiye system ɗin Riyyam-nsra da woyoyinsa bisa gadonsa, kana ya ya juyo yana kallon ƙofar Bathroom. “Jannaty! Jannart!!”. Shiru babu motsin haka yasa ya leƙa, ganin bata cikine. Yasashi fito. Ɗakin da take cikin ya nufa, yana isa ya tura ƙofar, jinta gim ne ya sashi sauƙe numfashi tare da cewa. “Jannaty, buɗe min ƙofar kinji ko Janna buɗe wa Nannunki kofarko”. Shiru babu motsinta, hakan ne ya sashi ɗan bubbuga ƙofar yana kiranta. Cikin bacci tajiyo muryarsa. Cikin baccin murya a narke tace. “Ni dai bazan buɗeba, Dan Allah da Manzonsa ni ka barni inyi bacci ka tafi ɗakinka”. Jin yadda tayi mgn da yadda ta haɗashi da Allah ne, da kuma baccin da shima yakejin ne, yashi. Juyawa a hankali ya koma tsakiyar falon, bisa kujera ya kwanta yana mai lumshe idanunsa dayi murmushi tare da shafa mararsa a haka bacci ya ɗauke sa. Riyyam-nsra kuwa ɗakin ya koma wurin Ramadan. Zaune ya samu Ramadan yana kuka kamar yaro. Shima gefen Ramadan ɗin ya zauna kawai yasa kuka, Domin tunowa da yayi Rayyern yasan PIN code ɗinsa. Tun wancan zuwan nasa, kuma gashi bai sauyawa. Ya sani asirinsa ya gama tonuwa kenan. Gashi ya fahimci Mahaifinsu mai zafine kuma kaifi ɗaya ne. A haka suma bacci yayi gaba dasu. A falon kuwa, Zaiton ne ta tattare Wurin tare da wucewa kitchen ta fara yi musu aikin lunch. Cikin sanyi Abba ya kalli Baba Mauɗo da Mammy kana cikin tabbatarwa yace. “Wallahi Allah kenan bazanmici gaba da zama a nanba, zamu koma side ɗin wajen ya ishemu. Ku ɗin ku zauna a nan. Shekara nawa muna tare da su, kuma nanma ai duk muna tare ko”. Da sauri Baba Mauɗo yace. “Kai Bashiru meyasa zakayi saurin rantsuwa, wancan part ɗin na waje, ya ishemu nida Aicha da Zaiton, harda ma Riyyam-nsra akwai side ɗin da koda aure yayi zai iya zama a wurin”. Da sauri Mamy ta ɗan kallesa cikin sanyi tace. “Dan Allah kuyi hakuri mu koma can, ku ɗin ku zauna anan dan Allah da Manzonsa kada kuce a a”. Da sauri Mammy tace. “Ya za'ayi muyi haka”. Da sauri Baba Mauɗo yace. “Ba komai Aicha barsu, su koma can ɗin. Tunda sunce dan Allah ai duk muna tare, abinda dai na sani gaba dai Rayyern da Ramadan da Riyyam-nsra ɗin kab ƙara zasuyi. Dole dai da muɗin zasu zauna”. Dariya sukayi baki ɗaya su. Daga nan suka tsaida tsarin. A hankali ta buɗe kofar ɗakin, tana mai gyara hijabin jikinta wanda yanzu ta idar da sallan azahar. Falon ta fito a hankali tana mai jin dadin jikinta. Cikin mmki ta isa, inda yake kwanci, bacci yakeyi amman da murmushin a bakinsa. “Naan! Naan!! Naanu!”. Ta kirasa tana mai ɗan jan yatsun hannunsa. A hankali ya buɗe idanunsa. Hannu sa yasa ya Kano bata, tare da jawota jikinsa. Da sauri tace. “Naan tashi kayi Sallah azahar tayi har ta ɗan gota”. Ruggume ta yayi tsam a jikinsa tare da gyara kwanciyarsa murya a narke yace. “Janna kika gudu kika barni ko”. A hankali tace. “Na gaji ne ai”. Yunƙura yayi ya tashi ruggume da ita ya nufi ɗakinsa. Suna shiga ya ajeta bakin gado, kana ya dawo ya rufe, ƙofar. A hankali tace. “Yunwa fa”. Kanshi ya jujjuya mata tare da cewa. “Bari inyi salla in ɗauko mana”. Kai ta gyaɗa masa tare da komawa ta kwanta. Bayan yayi sallan ne, ya sauƙa, ƙasa a falon ya samu Abba da Baba Mauɗo da alamun yanzu suka dawo daga masallacin. Cikin alamun bacci ya kalli Mammy dake zuba musu damemmiyar fura da nono, a hankali yace. “Mammy yunwa”. Juyowa tayi ta kalleshi tare da cewa. “Zaiton kawowa Hammanku naau”. Sai kuma tace. “Ya mai jikin?”. “Da sauƙi”. Yace yana karɓar plate ɗin gasasshen naman da Abba ke miƙa masa. Amsar tiren da Zaiton ta miƙa yayi. mug ne guda biyu tsakiya sai ɗan ƙaramin kula, sai. A hankali ya miƙa ya juya ya haura. Mamy kuwa dake kitchen Ramadan da Riyyam-nsra da suke zaune a dinning table kamar waɗanda akayiwa mutuwa, ta miƙa musu nasu. A ƙasa suka zauna gaban gadon bisa, tattausan carpet ɗin. Gasasshen naman ne mai romo-romo a yar kular. Sai kuma daddaɗan damun da akayi musu wanda yaji zuma. Sosai sukaji dadinsa. A hankali ta kalleshi ganin yana cin na plate din. “Shyyh Naan kaci wannan mana yafi jin yaji gashi da zafinsa”. Kai ya ɗan jujjuya tare da cewa. “Wannan nakine na musamman, dan naga yau abincinki Special ne, kamar mai jego, ni zanci wanda Abba na ya rage min. Dan wannan yajin sai ke ɗin”. Murmushi tayi tare da cewa. “Wlh kuma yayi daɗi”. Sosai taci naman tana korawa da damun. Haka shima, gyatsa sukayi a tare, suna mai sauƙe numfashi. Tattare Wurin yayi ya kaisu kitchen ɗin su a nan saman nasu. Fridge ya buɗe, sabida yajin daga ɗan cin. Chocolate mai sanyi ya ɗauka, tare da barewa ya afa a baki, kana ya nufi ɗakin. Ita kuwa Bathroom ta shiga ta wonke hannunta da bakinta, Yana shiga tana fitowa. Hannunta ya kama suka dawo bakin gadon. Shishitan da takeyi ne yasashi ɗagota ya ɗaurata kan cinyarsa, ya zama suna fuskarta juna. Cikin sauke numfashi ya yasa hannunsa ya tallabo kanta. A hankali ya manna bakinsa kan nata,. Da sauri lumshe idanunta tare da zira harcenta, cikin bakinsa. Sassayan Chocolate din dake kan tongue ɗinsa, ta kamo haɗe da tongue ɗin nasa. Wani irin sassayan numfashi ya sake tare da zamewa ya kwanta, kana ya kwantar da ita kan jikinsa. Wani irin sassayan numfashi ya fesar tare da fara sh.... By *GARKUWAR MARUBUTA* Fara shaƙam ƙamshin jikinta yana mai sarrafata. Cikin hikima ya mirgino dawo tsakiyar gadon tare da jawo blanket ya rufesu. Ranar dai haka suka wuni. Da dare kuwa har kusan ƙarfe goma duk suna tare a falon, suna hira. Banda Riyyam-nsra da Ramadan da suke zaune a gefe, Ramadan yayi irin zaman nan na abin tausayi, shi kuwa Riyyam-nsra yayi irin zaman nan na rashin nitsuwa da kwanciyar hankali. Wanda yanzu suka gama kwashe jakukkunan kayayyakin Jannart suka meda sama ɗakinta Abba da Baba Mauɗo kuwa suna, can cikin falon sude ɗin su Abban A hankali Jannart ta ajiye, cup ɗin kunun da Mamy ta bata ta sha. Miƙewa tayi tare da yin hamma tare da cewa. “Mammy Mamy saida safe, bacci nakeji”. Da sauri Mammy tace. “Kinsha maganinki kuwa?”. “Eh Mammy Mamy ta Bani Nasha tun dazu”. “Toh Allah ya bamu al'khairi”. Amin tace kana ta haura saman. Shi kuwa Rayyern da gefen ido yake kallonta, cike da zumudin son binta, Amman ganin yadda Mamy ke kallonsa ne ya sashi waskewa, da meda idonsa kan Riyyam-nsra. Sai kusan bayan 40minute kana ya miƙa, ya haura, saman. Ai kuwa kamar yadda ya zatan, tuni ta shiga ɗakinta ta rufe kamar yadda tayi da raba, babu yadda baibayi mgiyaba. Amman sam batama jishiba dan baccin nata yayi nisa. Cikin takaici ya juyo zai nufi ɗakinsa sai kuma ya tsaya ganin Riyyam-nsra dake shigowa da sallama a bakinsa a daƙile yace. “Wa alaikassalam, ya akayi”. Yayi mgnar yana tsaresa da ido. Cikin tsananin damu Riyyam-nsra yayi rau-rau da idanunsa murya na rawa yace. “Dan Allah Hamma Rayyern ka bani babbar wayata da System na, wlh tallahi ji nakeyi kamar babu kai a jikina, da babu su a kusa, dani bana iya nitsuwa in babusu a kusa dani”. Cikin sauri ya kalli Rayyern ɗin jin yace. “Sabida gsky munafurci da fajirci kakeyi a cikinsu ko”. Kai yake jujjuya masa cikin tsananin ɗimuwa da tsoro zufa na keto masa, ya kasa mgn sai tsilli-tsilli yakeyi da yayan idanuwa. Cikin haɗe fuska Rayyern ɗin yayi kwaffa tare da cewa. “Tashi ka ɓace min daga nan”. Da sauri ya miƙe ya nufi waje, yana yarfa hannu kamar wanda ya ƙone. Shi kuwa Rayyern yana shiga ya gama shirin baccinsa. Kana ya jawo wayar Riyyam-nsra ɗin. Tare da buɗe ta. TIKTOK nasa ya faɗa, yana mai kallon badaƙalar da yakeyi. Sai dai ga mamakinsa bai samu wasu munanan abubuwan da ya zataba. Sai dai tarin lalatattun mata da suka meda kansu tamkar karnuka a shafin TIKTOK ɗin. Comments da akeyi a ƙasan duk videos din Riyyam-nsra dinne ta fara bibibiya. To a nanne ya fara ganin ababenda daya laƙanta da yaron ganin yadda wasu ke masa, wasu irin balagaggun kalamai masu tada hankali. Kana sai rawan da yaga Riyyam-nsra ɗin yana yawan yi dagashi sai gajeren wondo iya guiwa da ɗan riga karama, kasan cewar masu laushine, shiyasa in yayi wani ƙarya ƙugunsa har sai Riyyam-nsra ɗinsa tayi tsalle ta nuna kanta, ta cikin wonɗon. Hakan ya sashi fahimtar baya a'a boxes a ciki in zaiyi wannan rawan. Idonsa ya rumtse da ƙarfi ganin Comments ɗin mata a ƙasan ire-iren waɗannan video ɗin. Wani irin masifeffen duhune ya rufe masa idanu da kunya mai tarin yawa. Ganin yadda mata ke zuzuta girman Riyyam-nsra ɗinsa suna nuna zalamarsu. Wanda shi kuwa sai yake binsu da cewa. “Lollypop”. Sai yayi musu alamun zasu sha. “Innalillahi wa innailaihi raji'un hasbunallahiwani'imanwakil”. Sune kalaman da Rayyern ke iya maimaitawa lokacin da ya sauƙe idanunsa, akan wani video Riyyam-nsra ɗin da yayi da jallabiya a jikinsa bisa dukkan alamu zigidir yake dagashi sai yar finkilar jallabiyar wata iriyar fitinenneyar rawa yakeyi wanda hakan ya bawa Riyyam-nsra nasa daman tsalle da nuna kansa da kyau. “Ya Salam”. ya kuma cewa da karfi tare da kife wayar sabida. Ganin ɗan rubutun da yayi a ƙasar video. “Hyhhhhh Baby So sweet”. Wani irin tashin hankali ne da tsoro mai tarin yawa ya rufesa. Haka nan yaji kanshi na juyawa hawaye masu zafi suna tsastsafo masa. Tunanaka masu hargitsa nitsuwa ya faɗa. To ranar dai a haka suka kwana kowa da damuwarsa. Washe gari da safe, suna zaune a falon. Rayyern ne ya sauƙo fuska a murtuƙe, Takaicin Riyyam-nsra yakeji kamar ya rufesa da duka. Yayinda can ransa kuma yakejin azabebben kewar matarsa. Haka yasa yana isowa tsakiyar falon ya ɗan tura baki tare da karya wuya, lokacin da suka haɗa ido da ita. Ido ta jujjuya masa, cike da son mijinata. Sai ya kuma kalli Riyyam-nsra da yaƙi yarda su haɗa ido, wani irin mugun kallo yakeyi masa, wanda yasa Mammy ma binsu da ido. Cikin sanyi yace. “Ramadan mutafi ko”. Miƙewa Ramadan yayi tare da binsa a baya. Da sauri Jannart ta kalleshi tare da cewa. “Naan Abba na ya kirani yace in ka amince zaizo muje inga Daddy na dan Allah”. Da sauri yace. “A'a bazakaji ba”. Ya faɗa yana tura mata baki. Da sauri tace. “Ayyah dan Allah fa”. Juyowa yayi ya kalli Mammy jin tace. “Kada zakije, kiyi shiri kafin yazoma”. Jin hakane yasa, Rayyern yin murmushi tare da cewa. “Mammy to nima zanje”. Itama Murmushi tayi tare da cewa. “A'a bazaka jeba”. “Ayyah Mammy kiyi haƙuri”. Ya faɗi cikin karya wuya. Cikin sauƙe numfashi tace. “Toh in Barrister ya yarda kaje”. Da sauri yace. “Yauwa gashi nan ma ya iso”. Sai ya kuma kalli Ramadan tare da cewa. Ya tafi shi sai daga baya zai zo. Haka kuwa akayi, Ramadan ya tafi tare da Riyyam-nsra. Shi kuwa bayyan Barrister ya gaisa dasu Mammy ne, suka tafi a motar Barrister. Barrister Kabeer ne tsaye a gaban Alhaji Idi Sale Dakata, a cikin magarƙamar da aka tsaresa. Wani irin kallo mai cike da makararren nadama yayiwa ƙarin nasa murya a disashe yace. “Ashe dama Kabeer kallon biri kakeyi min inayi maka kallon ayaba. Tabbas da nasan kasan dukkan tsarina, na Kuma san zaka jawoni i zuwa nan Wallahi tallahi da a ranar dana kashe Abdulkareem da Zainab da a ranar zan kasheka da ban Barka ka rayuba”. Ya ƙare mgnar cikin tsananin tsanar ɗan uwan nasa. Shi kuwa Barrister Kabeer, ya gaza cewa komai sai kuka yakeyi tamkar mace murya na rawa hawaye na kwaranya yace. “Ina sonka ɗan uwana, shiyasa nayi maka wannan saƙan gadar zaren, da zai kawo ka ga kotun hukuncin Allah, inda za'ayi maka hukunci da umarnin da Allah”. Sai kuma ya juya ya kalli Jannart dake bayanshi, wacce Alhaji Idi Sale Dakata bai ganta bama sai yanzu da Barrister ya matsa. Wani irin kuka mai sassayan sauti takeyi mai cike da rauni, gashi yau dai taji da kunneta Daddynta na cewa, daya kashe Abbanta a lokacin daya kashe mahaifinta Abdulkarim, kana ga tausayin da son Daddyn da har yanzu zuciyanta keyi. Cikin rauni murya na rawa tace. “Daddy na yafemaka, Ni kam nayafe maka, kashe min iyayena da kayi”. Shi kuwa Alhaji Idi Sale Dakata. Wata irin masifeffen kunya ce mai tarin yawa ta rufesa. Kunya mafi kashe idanu. Kunyar da yasashi ya kasa kallon kwayar idanunta, kunyar data sashi jin jikinsa na rawa. Ita kuwa Jannart kuka sosai takeyi kamar zata shiɗe, Alhaji Abdu Tababa, kuwa da Dr Lukman kuka irin na makararren nadama mara amfani sukeyi. A hankali Rayyern yasa hannunsa ya kamo etare da jawota jikinsa kana a hankali yace. “Kada kiyi kuka Matata, domin sune kuka ya cencen sesu, domin sune sukayi ƙasaitacciyar rayuwa mara Kekkyawar makoma, wacce dama dole ƙarshen ta suyi kuka. Ke kam kuka ɗaya zakiyi, zalumci kashe mana iyaye da sukayi, da zalumcin cutar da iyayena suka nesan tamu dasu suka samu saruwa babusu. Badon Allah yayi mana muwafaƙa da iyayen na gari kamar Abba da Mamy ba da mun tashi cikin maraici mai wuyar tantanceea”. Gaba ɗaya Alhaji Idi Sale Dakata da tawagarsa ta azzalumai. Idanunsu ya raina fata. Su kuwa Cike da sanyin jiki suka tafi. Har gida ya maidasu, Jannart ta shiga ciki. Shi kuwa ya shiga motarsa ya tafi Company. Da dare, bayan an idar da sallan isha'i. Ne Rayyern ya shigo gidan cikin yanayin gajiya, a gajiye ya gaida iyayen nasa. Kana ya haura sama. Ita kuwa Jannart ita da Zaiton suna kitchen, kunu suke damawa shiyasa ba batun amai. Ƙarfe bakwai da rabi dai-dai ya sauƙin cikin wani tattausan yadi mai masifar kyau, Royal blue ne, mai sheƙi, sai hula da takalmin half cover farare da ya saka, sai wani irin ƙamshi yake bazawa mai daɗin shaƙar. Ido Jannart ta zuba mishi, tare sakin ɗan murmushi daya subce mata, Ido ta lumshe tare da buɗe su kana ta jujjuya masa su. Wani irin sassayan numfashi ya shaƙa, girarsa ɗaya ya ɗaga mata tare, da yi mata alamun ya dai. Sai kuma ya ɗan zauna gefen Mamy tare da amsar kofin kunun da ta miƙaasa. Cikin sauƙe numfashi yace. “Janna ko zamu je gida Aunty Fauziyya D Sulaiman, in cika mata alƙawarin da nayi mata ko?”. Cikin jin dadi tace. “Eh Naan muje”. Ta ƙare mgnar tana haurawa sama, tana cewa. “Bari inje in shirya”. Murmushi yayi tare da cewa. “Toh domin shi tarko ya naɗa mata a hakan”. Ita kuwa da sauri ta juyo ta kalli Zaiton tare da cewa. “Zaiton ki shirya muje tare”. Cikin jin dadi itama Zaiton tace to. Kana ta wuce ɗaki ɗinta domin ɗauko mayafin. Ita kuwa Jannart tana shiga ɗakin ta zare kayan jikinta. Bathroom ta faɗa, wonka tayi mai rai da lfy duk da sauri-sauri tayi ta fito. Sassayan culaccar sirrin ta shafa jikinta kab dashi a madadin mai. Kana ta ɗan shafa shu'umar humra. Tare saurza fuskarta powder, lipstick ta ɗan murza laɓɓanta. Kana ta kimtsa cikin wata tattausar abaya mai masifar kyau kana tayi rolling gyalen. Fusatar ta fito ras tamkar balarabiya. Cikin sassarfa ta zura takalma tare da ɗaukan wayarta ta, fito. A kan steps ɗin suka haɗu da Zaiton. “Yauwa dama Hamma Rayyern ne yace, inje in ce miki kiyi sauri dare nayi”. “Toh mutafi”. Ta faɗa suna sauƙo. Sai kuma ta kalli Mammy da Mamy kana ta kalli Rayyern dashi tuni yayi gaba. “To Mamy bari muje”. Ta faɗa suna tafi. “Toh sai kun dawo Allah ya kiyaye hanya.” Amin sukace kana suka fita. Numfashi ta sauƙe tare da gyara zamanta lokacin da suka miƙe bisa titin. Juyowa yayi ya ɗan kalleta, tare da ɗan lumshe idanunsa, kana a hankali ya kai hannunsa bisa cikinta. Wani irin sassayan numfashi ya fesar tare da manna kansa a jikin kujerar. Jin yadda ta kamo hannun nasa, ta dannan kan ɗan lafeffen cikin nata, alamun yaji ɗumin Babynsa da kyau. Cikin sassayan sauti yace. “I miss you, Janna dake da ƙamshinki da ɗuminki da Babyna”. Yayi mgnar cikin raɗa, ita kuwa Jannart a hankali ta ɗan juyo ta kalli Zaiton dake cewa. “Kai masha Allah gsky Kano nada kyau, komansu bisa tsari da ci gaba”. Murmushi tayi tare da cewa. “Uhumm Kano ta dabo kenan Jallabar Hausa gari bakoba dajin Allah, kona koda mai kazo an Fika, Kano mai kwari da dala da Gwauron Dutse kono Uwa goya marayu, goya naki ki goya na wasu.” Murmushi Rayyern yayi tare da cewa. “Toh Zaiton yaufa kin sosa mata inda ke mata ƙaiƙayi, yanzu za'a farayi mana gori, mune wai marayunko mune ta goya yayan wasu state ɗinko”. Da sauri Jannart tace. “A,a Naanu ni dai bance hakaba.” Ita kuwa Zaiton cikin jin daɗi tace. “To Amman Hamma Rayyern mu inane asalinmu? Nifa yamin asalinmu kanawa ne”. Da sauri yace. “La la la mu ba asalin Fulanin Adamawa yankin Jada, bakiji shine bakanuwar take mana halinsu ba na yabon kai”. Cikin murmushi Jannart tasa hannunta bisa cinyarsa tana ɗan shafawa tare da cewa. “Ba wani yabon kai ai gsky ne”. Jawo hannunta yayi ya ɗaura kan D ɗinsa tare da cewa. “Toh ai mu baƙi mune muka rufawa garin naku asiri, in babu mu baƙi ai babu kano ta zama kufai.” Da sauri Jannart tace. “Bamu yardaba”. Murmushi yayi tare da cewa. “Toh Ni dai babu abinda Kano ta bani sai magauta masu son kashe min iyaye da mata dani kaina”. Cikin wani salon tasa hannunta ta ɗan matse D ɗinsa dake tsalle. Wani irin nakasasshen kara yayi tare da zillo kana yace. “Yes! Yesss! Yessss! Kano ta bani mata ta bani dukkan jin daɗin duniya”. Murmushi tayi tare da juyowa ta kalleshi cikin yaudara, tana mai kashe masa ido. Tare da cewa. “Awho ai gwara daka tuna dai”. Cikin jan wani dogon numfashi yace. “Ai dole in tuna”. Ita kam dai Zaiton murmushi kawai tayi, sabida tai zaton duk rahane, Bata san cewa Hammanta dai yaji hannun Janna ne a jiki. A daidai wani Shopping Mall mai masifar kyau suka tsaya. Shiga ciki sukayi. Tsaraba sukayiwa yara, tare da sayawa Aunty Fauziyya D Sulaiman turaruka masu masifar kyau da ƙamshi. Kana suka dawo suka shiga motar Ƙarfe takwas da kwata dai-dai suna tsakiyar gidan Aunty Fauziyya D Sulaiman. Sosai Rayyern ya yaba da mutuntakar baiwar Allah nan. Domin tayi musu tarbar mai cike da mutunci tare da kawo musu kayan makulashe da ababen sha masu sanyaya rai. A karo na barkaita ta kalli Jannart tare dake ruggume da ɗiyarta, cikin kulawa so da mutuntaka tace. “Masha Allah kai, naji daɗin wannan ziyarar, Dr ngd matuƙa”. Murmushi Rayyern yayi tare da cewa. “Aunty mune da godiya”. Cikin girmama kai da mutuntaka tace. “Toh Jannart sai yaushe ne, zaki dawo mana bakin aiki”. Da sauri Jannart ta juyo ta kalli Rayyern ɗin sai kuma tayi shiru. Kanshi ya ɗan jinjina tare da cewa. “In sha Allah zata dawo nan kusa in tana so”. Da sauri Jannart tace. “Ina so mana”. Haka dai suka ɗan yi hira. Ganin tara tayine. Yasa Rayyarn miƙewa ya fita. Basu jimaba suma suka fito. Da tsaraba ta musamman daga Aunty Fauziyya ɗin. Ƙarfe tara da kwata suka iso gida. Kusan a jere suka shigo falon. Zaiton na cewa. “Kai Aunty Jannart wlh Aunty Fauziyya nan tana da kirki, sosai ta burgeni matar ta karrama baƙo”. Murmushi Jannart tayi tare da cewa. “Sosai ma kuwa”. Ba kowa a falon haka yasa, Zaiton ta ɗan juyo ta kalli Jannart tare da cewa. “My Aunty sai da safe Hamma Rayyern”. “Allah ya bamu al'khairi Zaiton”. Rayyern ɗin ya faɗa. Yana kamo hannun Jannart yana mai cewa. “Yauwa wa na kama”. Kwaɓe fuska tayi tare da cewa. “Mai neman tsokana ka kama”. Jawota jikinsa sukaci gaba da haurawa saman tare da cewa. “Mai guduwa tabar mijinta ya kwana shi ɗaya ko”. Da sauri tace. “To ai bana da lfy”. Da sauri ta matsa gefe lokacin da suka iso tsakiyar falon yana cewa. “To ai tunda kikayi tsokana a mota kin worke ne”. Kamota yayi ganin zata gudu. Cikin dariya take cewa. “A'a ban warkeba”. Cak ya ɗaga yayi ɗakunan da ita. A bakin gado ya direta tare da juya, ya kashe wutan ɗakin. Da sauri ta buga tsalle tare da cewa. “Naan duhu". Sai kuma tayi shiru jin ta faɗa jikinsa. Shi kuwa Rayyern sassayan iskan bakinsa ya fesar tare da jawota ya ruggume ta, tsam a jikinsa kana ya nufi kan gado da ita. “Naan Bacci” tace tana mai narke masa jikinsa. Jawota yayi tare da mannata da ƙirjinsa yana ɗan shafa bayanta yace. “Janna yau aikin lada zaki ba bacciba”. Ya faɗa a cikin kunanta yana mai hura mata sassayan iskan bakinsa, tare da zamewa ya kwanta da ita. lumshe idanunta tayi tana mai ƙara narkewa a jikinsa, cikin nutsuwa ya zare mata rigar jikinta, ya barta da ƙanan na ciki kamar yadda shima ya rage kayan jikinsa. Girgiza masa kai tayi lokacin daya ɗan kunna wutan gefen gadon. Idonta ta rumtse da ɗan kargi sabida gani wata iriyar wutar maitar da ta hango hangowa cikin kwayar idanunsa shi kuwa Rayyern cikin bege, Ya jawota jikinsa, a hankali ya manna bakinsa akan nata. Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke lokacin da yaji ɗumin bakinsa da nata sun haɗe waje guda, slowly ya fara bata wani hot kiss mai tsayawa a zuciyar ko wacce mace balle irin Jannart wacce lokaci ɗaya za'a iya birkita mata tunaninta duba da cewa bata saba akan abun ba hasali ma zamu iya cemata sabon shiga, musamman yadda yake kissing bakinta yasa tsoro da fargaba suka gama cika zuciyarta tuno wahalar day shayar da ita, a hankali ta fara ƙoƙarin zare bakinta amma ta kasa saboda yadda ya mirgina ta a ƙasansa ya sakar mata dukkan nauyinsa. Wani irin masifeffen daɗi bakinta yake masa dan ji ya kejin har wani garɗi-garɗi yawunta yake masa, hakan yasa ya dage wajan ƙara jan red lips ɗinta wanda suka ƙara yin jaa sabida shansu da yayi,a ɗan zafafe ya fara yawo da hannunsa a jikinta a sonsa na cire yar ƙaramar rigar jikinta, jikinta ne ya ɗauki rawa tana jin tsigar jikinta na tashi ga wani abu daya fara bin jikinta lokacin daya samu damar cire rigar sai daya fisgi numfashinsa sabida yadda fresh skin ɗinsu ya haɗu waje guda,a hankali kuma yaci gaba da kissing bakinta. Da sauri ta fisge bakinta hawaye na bin idanunta tana jin bugun zcyarta na ƙaruwa,cikin rawar murya tace. “Naan.. me...me zakai.. min kuma?”. Ta faɗi maganar a rarrabe kamar ƴar koyo,zare bakinsa yayi Yana fitar da numfashi da sauri-sauri kamar wanda yayi tsere ƙare mata kallo yayi da jajayen idanunsa wanda suke junye tare da sauya kala,cikin wata kasalalliyar Murya yace "Aƙwai zafi ne?”. Da sauri ta gyaɗa masa gyaɗa kai still idanunta a rumtse. ɓata fuska yayi kamar tana ganinsa yace. “Kinsan da zafi ne kuma kika tsokano min Rayyern nan a mota”. cikin ƙasa da murya wacce take nuni da tsoro tace. “Ban ƙarawa kayi haƙuri”. “Good girl to kiyi shiru kada ki damu yau bazaiyi zafiba kinji ko”. Ya ƙare mgnar yana tura yatsansa cikin ramin cibiyarta, Kana a hankali ya shiga zagaye cibiyar da yatsarsa. Tattare riganta yayi zuwa sama nan ƙyawawan breast ɗinta suka bayyana sai sheƙi suke abin sha'awa. a hankali kuma a taushashe ya ɗura laɓɓansa a saman cibiyar cikin nutsuwa ya fiddo da harshansa ya fara zagaye cibiyarta. Da ƙarfi ta saki Numfashi sabida wani irin abu daya tsarga mata ga wani zilla da taji yayi a saman mararta. a hankali yake zagaye cibiyar da sharshen tare dasa hannu ya fara shafa saman mararta, jiyayi numfashinsa ya fara fisga sabida D ɗinsa da tayi wani zillo tare da soma harbawa. a hankali a hankali ya fara ƙasa da hannunsa harya samu nasarar tura hannunsa cikin pant ɗinta. cikin sabon tsoron daya shigeta ta fara girgiza kai murya na rawa tace. “No please banso ka bari babu daɗi fa zafi”. “Uuhm..ohh” shine kawai abinda yace mata zare kansa yayi daga cikinta tare da miƙa hannunsa a bed side ya kashe lamp ɗin baki ɗaya, kana yaja bargo ya rufe su ruff, hannu yasa ya ɗagota zuwa jikinsa baki ɗaya tare da tattare rigar dake jikinsa harya samu nasarar zare ƴar ƙaramar rigar. saurin lumshe idanu yayi sabida karo da Cuɓɓullent ɗinta da yayi wanda suka saka ya rasa numfashinsa na wasu seconds hannu tasa ta kare ƙirjinta tare da lumshe idanunta. nasa idan ya ware akanta,sam bazai jure hakan ba,yayi haƙurin na kusan watanni babu mace,tayaya yanzu zai iya haƙora bayan ga halalliyarsa a gabansa kuma yana da tabbacin zata ɗauki buƙatarsa,domin idanunta kawai ya kalla yasan tana ɗauke da matsanancin feelings dole zai rabata dashi. tabbas a yau yake son jiyar da ita daɗin namiji. Sam yasani yanzu bazai taɓa iya ɗaukan wani lokaci ba maceba, bayan yasan daɗi da garɗin abin,a cikin wanne dare mai tarin ni'ima yake son tabbar da ita a matsayin mace da takejin daɗin mijinta. cikin goshewar tunani ya ƙwantar da ita tare da ƙwanciya samanta yayi mata rumfa. idanu ta ƙura masa sabida wani ni'imataccen ƙyau da yay mata dan tana iya ganin fuskarta albarkacin hasken dake waje. murmushi yayi mata tare da sanya tafin hannunsa ya rufe mata idanu. “Kina so, inyi?”. Yayi mgnar cikin sigar tada hankali. “Ina tsorone Naan zafee”. Cikin shafo ƙirjinta yace. “Babu zafi Sweetheart yau daɗina zakiji kinji ko?". Kai ta gyaɗa masa cike da tsoro, da kuma buƙatarsa. “Kina so”. A hankali ta ce. “Ehhhhhh Naan a hankali”. a hankali ya ɗura lips ɗinsa a saman nata. ɗaya hannun yasa a gefen cikinta tare da matsewa. zafin data jine yasa tayi saurin buɗe baki zatai kuka hakan ya bashi damar tura harshensa cikin bakinta. ƙara matsa cikin nata yayi ga mamakinsa sai yaji ta saki numfashi tare da saurin kama tongue ɗinsa a cikin bakinta ta fara tsotsa. wani ƙyaƙƙyawan sucking taiwa tongue ɗin. a zafafe ya cafki lips ɗinta ya fara bata wani hurt kiss mai tsayawa a zuciya. gaba ɗaya hannunsa ya saka ya fara yawo dashi a jikinta. gaba ɗaya ya fita hayyacinsa ya ɗauki 10minutes yana kissing bakinta. zare bakinsa yayi ya farayo ƙasa dashi harya samun damar ɗaurasa a tsinin red nipples ɗinta. saurin tura masa ƙirjin tayi tare da sakin wata ƴar ƙaramar ƙara wacce take nuni da daɗin data keji, cikin sauri ta tura hannunta cikin sumar kasan ta fara hargitsa. tamkar mahaukaci haka ya dinga tsotsar breast ɗinta har wani ruwa-ruwa yake tahowa dashi. cikin ƙanƙanin lokaci ya gama lugwigwitata. a hakali ya saka hannu ya zare pant ɗinta tare dasa yatsarsa cikin jikinta. wani ɗumin ruwan ni'ima da yajine ya sashi faɗin “Ohhhushhhhh yaaaahhhh....Salaamm”. gangaro da kansa yayi har zuwa ƙasanta yatsanshi ya zare tare da maida tongue ɗinsa wajan. cikin nutsuwa ya fara zuƙe ruwan dake zuba ta wajan wanda ya keji daɗinsa har wani garɗi-garɗi ya keji. sam bazai iya jurewa ba baya gane komai burinsa bai huce ya jisa a cikin jikinta ba, ya ƙwashi ɗanɗanonta ya fidda abinda yake damunsa na tsawon shekaru masu yawa. a zafafe yasa hannu ya zare boxer ɗinsa tare da cilli dashi gefe guda. saurin girgiza kai tayi tare dasa hannunta ta riƙe shoulder ɗinsa so take tace yayi a hankali amma sam ta kasa magana sabida wani irin abu da yake mata yawo a cikin mararta. kansa ya ɗaga ya kalleta cikin wata kalar murya da bata fita sosai yace “Please ƴan matan Naan can i get in? wani tausayinsa taji ya kamata sam bai lura da girmansa ba,amma yake mata magiya akan abinda yake halliyarsa idanunta na zubar da ruwan hawaye ta gyaɗa masa kai. ajjiyar zuciya ya sauke hannunta ya kama tare da saka mata D ɗinsa wacce take harbawa tana wuci kamar za taci babu a ciki. saurin zaro idanu tayi sabida girmanta da tsayi a haka tana iya jin jiniyoyin dake jiki sai harbawa take,tsoran daya kamata ne ya sanya tayi saurin matseta nan take wani feshin ya feso daga samanta zuwa hannunta, Ƙara ya saki tare da fisgeta daga cikin hanunta jin yana neman rasa ransa ga wani irin sarawa da kansa yake masa ne,ya sanya ya gyara kwanciyarsa a kanta, waist ɗinsa a saman nata manne ƙugunsu waje guda yayi murya na rawa ya fara karanto adduar saduwa da iyali kamar haka... "بسم الله،الهم جننبنا الشيطان،و جنب الشيطا ما رزقتنا" yana gamawa ya ware cinyoyinta tare da saita jikinsa a nata, bakinsa ya tura cikin nata baki sabida gudun kada tayi masa kuka. lumshe idanunsa yayi cikin nutsuwa da kuma ƙwaran cewa ya fara nema hanya,wata ƙara suka saka duka su biyun lkcn daya samu damar shiga jikinta a kuma dai-dai lokacin Jannart ta saki wata yar gigitacciyar ƙara tare da yarfa hannu tana jan dogon numfashi sabida zafi-zafin da taji yana ratsata. Shi kuwa Dr Rayyern bakinsa ya zare daga nata da sauri tare da buɗe baki cikin ɗaga murya yace. “Yasubahanallah, Allahu Akbar, wayyoooo Mammy wayyoooo Abbana, Baba Maɗou kana iya, Ramadan aure da daɗi Ramadan kaso aure daɗi daɗi daɗeeee mata da daɗi wayyo Allah daɗi yafi zuma yafi nono yafi Chocolate yafi komai.... Innalillahi Jannatuuuna daɗeee!!”. Ya ƙare waƙar tasa da ƙarfi. Ita kuwa Jannart da ƙarfi tasa haƙoranta ta rumtse lips ɗin ta tare da rumtse idanunta. A zaba da raɗaɗin karo na biyu baya disvirgin nata da yayi ne ya sanya ta fasa wata ƙarar a karo na biyu domin bata taɓa tunanin abin zai kai har haka ba,bata taɓa tunanin wannan hakanba tayi zaton daɗin da yace zai shayar mata zataji, amman kuma sai gashi zafi ji sai dai bai kai wancan ba, kuma yanzu tana iya koyo wani masifeffen daɗi yana son ture zogin da jikinta yake mata. Da sauri ta ruggume shi sabida tsananin daɗin da ta keji yowa. Shi kuwa Dr Rayyern ɗumin jikinta da yaji da kuma jinsa a wata duniyarta musamman wacce ya daɗe yana harsasuwa kansa,sai gashi yau ya samu ta sanadin matar da yake ƙauna kuma yake masifar so, yadda ya shige jikinta lokacin guda ga kuma ɗumin jikinta daya ratsashi shine ya sanya ya saki wata ƙara ba tare daya shirya hakan ba. Gaba ɗaya kukansu ya cika part ɗin yayinda kowa kukan da yake nada banne,cikin fitar haiyaci da kuma zaucewa ya ƙara shigewa cikin rayuwarta A wannan karan wani kallar gurnani yayi tare da fashewa da kukan daɗi,shi kaɗai yasan menene ya keji a dai-dai wannan lokacin. me zai mata?mazantakarsa zai sauke mata? ko kuma tuzuruntakarsa zai juye mata? ba yajin zai iya barin ko guda daga cikin biyun. gaba ɗaya jikinsa ne ya hau rawa sabida sabon abinda ya riskesa. abinda baki bazai iya faɗa ba,tunanin bazai iya fasallatadhi ba,yana nan a zaune a cikin zuciya, gangar jikinsa kawai zata iya gwada abinda ya keji a wannan lokacin jin yadda take ƙananan kuka gaba ɗaya tasa hannu ta ƙanƙamesa ne ya sanya yayi saurin cusa mata harshensa a cikin bakinta,da sauri ta kama ta shiga tsotsa. cikin zaucewa da fitar hayyaci yaci gaba da havey sex da ita, gaba ɗaya manta da cewa ita ɗin yarinyace mai ƙaramin cikin wacce watannin cikin yayi kaɗan da yayi mata irin wannan tumurmusarba. Sai dai jin duniyar da suke bata da iyaka ne, yasa bai sahirta Mataba Duk da yasan tana buƙatar ya sahirta mata to amma yaya zaiyi?shi kansa a wannan lokaci yana buƙatar taimako domin ji yake kamar ana rura masa wuta a cikin jikinsa komai nasa ya kunce ya manta da kowa da komai ita kawai yake gani a gabansa, Jannart kam ta daɗe da ficewa a hayyacinta banda gumi da yake fita a jikinta babu abinda take. Sai dai hakan bai hanata shiga tarin farin ciki a da kasancewarsu a haka, sabida tana jiyo waƙemsa da addu'a'o'in da yake zuba mata hakan yasata farin cikin ace wai Naan ɗinta daya ke sonta ne yayi mata haka ya shiga zuciyarta ,hakan yasa ta ruggume ƙam. Tare da sakin kuka dan zafin da takejiyowa yana hana daɗin isarta. Rayyern kam baima san yanayi ba. Sosai yayi mamakin yadda baya kawowa da wuri a haka ya shafe 1hours a kanta kafin ya samu yayi release,lokacin da yayi wata ƙara ya saki tare da ƙanƙame ta ya shiga rawar sanyi, ya daɗe a jikinta yana sauke numfashi kafin ya samu damar ɗaga kansa ya kalleta cikin harshen larabci ya fara magana a hankali cikin so da kuma zallar ƙauna yace "Jazakillah bilkhair ya habibaty shukurallaki ya noorul ƙhalab, barakallahu fiki ya hurul I'n, thank you so much wify thank you once again kin bani soo much enjoy Allah yayi maki albarka”. Sai kuma hawaye ya biyo bayan idanunsa kafin a hankali ya kifa kansa a ƙirjinta ya saki kuka. Cikin tsananin gajiya da wahalar ɗaya shayarda ita ta aro jarumta murya na rawa tace. “I love you so much Naan, ka samu nitsuwa dani?”. Zamewa yayi ya kwanta gefe, tare da jawota jikinsa. Kawai ya gaza barin kukan. Kanshi ta rinƙa shafawa a hankali cikin yanayin lallashi da tausasawa take kiran sunansa. “Naaaan! Naanuu!! Noor hayat!!! Abban Zeenart!!! Kayi haƙuri”. Da ƙarfi ya yunƙura tare da ruggume ta, ya nufi Bathroom da ita. Ruwan ɗumi ya haɗa mata, tare da sata a ciki. Kana shima ya shiga. A ƙalla mintuna goma sha bakwai sukayi a ciki. Kana suka fito yana ruggume da ita. A bakin gado a ya ajiyeta. Towel ɗin jikinta ya zare ya goge mata ruwan jikinta. Kana shima ya goge nasa jikin. Sannan ya jawota a haka ya kwanta tare da jawota jikinsa ruggume tsam kana ya ja musu blanket. Wasu irin tattausan lafuza masu dad'i yake mata tamkar busar sarewa. A haka sukayi bacci. Washe gari da asuba. Rayyern ne zaune gaban Abba da Baba Mauɗo a falon bayan su Ramadan sun tafi. Juyowa sukayi suka kalli Zaiton da ke sauƙowa daga saman dan kaiwa Jannart tea da ferfesun da Mamy ta ɗumasu. Shiru Rayyern yayi har saida yaga ya ta wuce. A can sama kuwa, a yunwace Jannart ta ci naman tare da korawa da ruwan tea mai ɗan karen daɗin. Sai kuma ta miƙe sa sauri ta kunna AC sabida zufar data keto mata. Gyatsa tayi tare da sauƙe numfashi. Kana ido cike da bacci ta kwanta a bisa gadon. Shi kuwa Rayyern team ɗin da Zaiton ɗin ta miƙasa ya amsa. Tare da ɗan kurɓa kana ya kalli Abba cikin sanyin murya yace. “Uhum Abba dama nace tunda an daga auren Ramadan sai bayan salla, to mu zamu koma kawai bayan sallan zamu gama komai mu dawo ayi bikin damu”. Da sauri ya kalli Abban jin yana cewa. “Ku koma kai da waye”. Cikin sanyi yayi kasa da kansa kana yace. “Da Ita”. Kai Abban ya jinjina tare da cewa. “Uhum ka barta kawai tunda wata ɗaya ne ai kace.” Da sauri ya ɗago kansa, sai kuma yayi maza yayi ƙasa da kansa, ganin yadda suka tsaresa da idanu huɗu. Cikin yanayin damuwa ya kuma gyara zamansa kana a hankali yace. “Dan Allah Abba kuyi hakuri”. Ajiyar zuciya ya sauƙe, jin Baba Mauɗo yace. “Eh mun haƙura". Cikin jin daɗi yace. “Yauwa to kuma sai batun Riyyam-nsra, Baba Mauɗo, tunda dai Allah yayi an ɗaga auren Ramadan, to in Allah ya kaimu bayan salla, a haɗa auren harda na Riyyam-nsra ayi mishi aure, shine marfin da zai rufe ƙofar duk wata ɓaraka da yakeyi, in ba hakaba gsky al'amarin Riyyam-nsra akwai tada hankali, dan kuce komai kawai ayi mishi aure sannan mutsananta yi mishi addu'a, waya kuma bazan bashi su yanzuba”. Da sauri Baba Mauɗo yace. “Meyasa kace haka, Riyyam-nsra yanayin wani abune?”. Cikin jin ciwon abinda yake zaton yace. “A'a Baba Mauɗo ban tabbatarba zatone duk da ya kasance zunubi, amman yi masa auren shine mafita”. Kai suka jinjina cikin gamsuwa da hakan. Abba yace. “In sha Allah za'a,ayi hakan”. Cikin son tabbatar wa yace. “Toh Abba mu inaga jibi zamu wuce Mascow”. Cikin tsare fuska Abba yace. “Kai kada dameni da mgna ɗaya yarinyar ba isasshen lfy ne da itaba, laulayin na wahala da ita tunda kuma dududu tafiyar ta wata ɗaya ce zuwa biyu, to bazaka tafi da itaba kaje, kai ɗaya, bana son yawan surutu tashi ka tafi.” Cikin tashin hankali ya miƙe Tamkar zai kurma ihu, ya haura sama. Su Mammy kuwa an shiga kitchen. A hankali ya kwanta a gefenta, tare da jawota jikinsa tare da fara zare mata rigar jikinta cikin raɗa murya cike da yanayin damu yace. “Janna kiji fa wai Abba zai hanani komawa Mascow tare da kehhh”. Da sauri ta buɗe idanunta jin muryasa na rawa alamun tsab zaiyi kuka. Tuni kuwa idanunsa sun ciko da hawaye murya na rawa yace. “Meyasa zasuyi mana haka Janna? Bazan iya samun nitsuwaba in babuke a kusana”. A hankali ta ƙarasa cire rigarta da yake kiciniyar cirewa. Wurga rigar tayi gefe, tare da jawo hannunsa ta ɗaura kan...! Akwai typing errors da yawa, banda lfy ƙarfin haline kawai. By *GARKUWAR MARUBUTA* *Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* Ƙirjinta, tare da ɗaura nata hannun kan mararsa. Tana mai shafawa a hankali, cikin son sama mishi nitsuwa, ta ɗan hura masa sassayan iskan bakinta, kan fuskarsa, hakan ne ya sashi lumshe idanunsa tare da sauƙe nannauyan numfashin. Cikin yanayin fara mance ɓacin ran da yake tare dashi. Ya fara cusa hannunsa cikin rigarta. Idon sa ya buɗe cikin mamakin jin abinda tace. “Sorry Naan rigar ta takura maka ko!?”. Kamar soko ko kuma gwaula haka ya gyaɗa mata kai, kamar wani ƙadanƙare. Ita kuwa Jannart ido ta jujjuya mishi kana a hankali ta zame riƙar ƙasa, tare da motsowa garesa, kanshi ta manna kan ƙirjin nata, tare da cutsa yatsunta tsakiyar sunan kansa. “Shhhhhhhh”. Ya saki wani narkekken sauti. Ita kuwa cikin ɗan yanayin tsoro-tsoro ta fara yin ƙasa da boxes ɗinsa. Cikin wata iriyar fitinenneyar murya mai kashe jiki da zuciya da samar da nitsuwa, tace fara mgn a hankali. “Bana son ganin damuwa a kan Kekkyawar fuskar mijina. Kada ka, damu koda su Abba sunƙi mu koma tare, ai kamar yaune zaka dawo ka sameni inayi maka tanadi da kekkyawan shiri, dani da baby'nmu”. Cikin diriricewa kan ƙirjinta murya na rawa alamun ya ɗimauce da caɓɓullenta kamar zaiyi kuka yace. “Janna ta yaya zanje in rayu a can tsowon wata biyu babu, ke babu ɗumin jikinki, babu Caɓɓullena, babu ɗumin babyna, babu kekkyawan kusanci babu kamshinki, wlh bazan iyaba, bazan juraba”. Sai kuma yayi zillo da ɗan ƙarfi jin yadda tayi wa D dinsa wani irin amintaccen kamu mai sakar da jin daɗin duniya. “Ashhhhhhhhh Sweetheart so sweeeeeeet”. Cikin rawan jiki ya kare mgnar tare da zare dukkan kayan jikinsa da nata. Kana ya kwantar da ita, cikin Muryar kukan fitinarsa daya taso yayi mata rumfa da ƙirjinsa. Da sauri ta rumtse idanunta tare da ƙaƙƙame damatsan hannunsa, Ta saki wani nakasasshen sauti lokacin da taji yana ziyartar mihallinsa. “Washhhhhhh Naaaaaaan”. Cikin karkarwa yace. “oh Yes Yesss Ohh Yessss! My Janna”. Ruggume shi tayi tsam a jikinta jin ya gama samun masauƙi. Yayinda shima yayi saurin cusa kansa tsakanin kafaɗanta da wuyanta, bakinshi ya manna a kan kunneta, yana mai sarrafa ƙugunsa a hankali. “Ashhhhhh hashhhh Hahhhh Naaan Nannnuuuu oh Yes Yesss Naaan”. Tayi surutan a haɗe kuma cikin ƙanana kuka mai nuna ƙololuwar jin dadin da take ciki, da kuma fita hayyaci. Hakan ya zaburar dashi tare da ingiza wutar sha'awar da yake cikinsa. Cikin wata iriyar narkekkiyar murya mafi kashe jiki yace. “Janna daɗeee?”. Ya ƙare tambayar yana kai mata zazzafan ziyar mai cike da aminci. Hakan yasa cikin tsananin gigita murya a fizge ta yarfa hannu tare da buɗe murya da ƙarfi tace. “Yess! Yesssss! Yesssss! Naaaan Nannu daɗi daɗi! Daɗi!!!!!! Ahhhhhhhhh Shhhh i love You my everything I love you so much my life oh yeah Thanks”. Cikin tsananin gigitaccen sautin mai cike da gurnani yake cewa. “So Sweetheart kinajin Daɗi yadda nakeji?”. Gaba ɗaya sun gigice sun ɗimauce, fautauci sukeyi cike da yaƙini da karsashi. Hakan yasa suka samawa kansu cikekkiyar gamsuwa. Bayan kamar awa ɗaya. Ruggume da ita yake suna maida numfashin gajiya. A hankali ya ajiyeta bakin gado. Kana ya juya, zuwa gaban durowarsa. Wani file ya ɗau a ciki, kana ya juyo dawo, gefenta ya zauna. Kusa da ita, cinyarta na manne da masa, cikin sauƙe numfashi, ya kamo hannunta na dama da hannunsa, na hagu. File ɗin dake cikin hannunsa na dama, ya damƙa mata cikin hannun damamta. Da sauri ta ɗago idanunta ta kalleshi. Kanshi ya kwantar bisa kafaɗarsa yana maiyi mata wani irin amintaccen kallo mai cike da so ƙauna jin dadi. Cikin tattausan murya yace. “Wanna takardune na gidan da kika fiso fiye da komai a rayuwarki, gidane da babu wani gida da kikeso sama dashi sai Aljanna, takardun gidane da kikayi kuka dan kewar barinsa har kike cemin kinaji kamar bazaki sake zuwa cikinsa ba. Na bakishi na mallaka mishi tukuicin budurcin da kika ankiltamin kika bani cikin aminci da tabbatarmin da ke mai tarbiyace da tsare kai. Na bakishi duniya da ƙiyama, kinga shaidar ya zama mallakinki kinga sa hannunna gana Abbana gana Baba Mauɗo, gana Barrister Jalaladdeen lawyer na dana Abbana”. Ido kawai ta zuba mishi kamar bata fahimtarka Shi kuwa Rayyern takardan dake cikin File ɗin dake asalin komai sunansa ne a ciki ya zaro tare da nununa mata komai an maidashi Jannart Abdulkareem Sale Dakata”. Cikin tarin mamaki, al'ajabi tace. “Naan!”. Murya a sake cike da jin daɗi yasa Hannunsa kan cikinta yana shafawa kana a hankali yace. “Na'am Jannart”. Cike da kaɗuwa tace. “Hamma Rayyern kabi gidanka na Mascow”. Cike da mamaki ya zuba mata idanunsa, domin yau shine karo na forko a rayuwarsa da yaji ta kira asalin sunansa bata taɓa domin ko lokacin da tayi hira dashi bata kira sunansa ba hakan ne ya basa tabbacin mamakinta da jin daɗinta. Cikin tsananin so da ƙauna yace. “Yes Janna na Baki shi duniya da ƙiyama na mallaka mikishi kamar yadda kika mallaka min budurcinki, kinsa har abada bazaki karɓeshi bako sai dai kice kin taɓa mallakarsa kafin ki bani shi, to haka wannan gidan, Jannart me zan baki, kinfa yimin komai na duniya, mahaifinki ya sadaukar da rayuwarsa cefa domin kare dukiyar mahaifina to me zanyi miki a duniya in biya wannan matumin. Haka yasa na mallaka miki shi”. Sai kuma ya zaro key ɗin mota daga ciki yace. “Ga wanna takice kiyi tuƙi cikin anci baki da wasu sauran magauta a dumiya duk an miƙa su hukuma”. Ina ta gaza mgn kawai sai ta faɗa jikinsa. Bakinta ta manna kan nasa tare dayi masa wani irin masifeffen kiss mai tafiya da hankali. Kana cikin rawan murya hawaye na zuba tace. “Na gode Nannna kayi min komai na duniya, ya bani al'janna dani da kai da dukkan Musulmai”. Cikin jin daɗin yasata farin ciki yace. “Amin ya Allah". Daga nan suka kwanta. Blanket yaja ya rufe musu jiki sabida sanyin da yaji yana ratsasu dan yanzu suka fito wonka. Gefen fuskarta ya shafa tare da cewa. “Thanks my dear kin sani farin ciki, kin tafiyar da dukkan ɓacin raina, kin sani jin gamsuwa mai kashe ƙishin tsawon shekaru. Allah yayi miki al'barka yasa ki gama da duniya lfy in sha Allah zan dage in lallaɓa su Abba su barmu mu tafi tare”. A kunyace tace. “Amin ya Allah amman Na'an kayi kada kace musu komai kaji ko”. Murmushi yayi tare da kwaikwayon muryarta cewa. “Naaan Naaanu daɗeeee”. Da sauri ta kife kanta a ƙirjinsa. Murmushi ya kumayi tare da ruggume ta gam yace. “Da gaske da daɗi ko?”. Kai ta gyaɗa mishi. Daga nan sukayi bacci. To al'amarin dai yayi daɗi komai ya dai-dai-ta. Rayuwa tayi daɗi kuma tayi musu sauƙin. Suna jin daɗin mu'amanantan junansu fiye da zaton mai karatu, tuni ya maida Jannart ɗinsa yar hannu. Abba da Mammy sun koma Part ɗin dake waje. Mammy kuwa da Baba Mauɗo sun koma inda su Mamy suka fito. Kasan cewar akwai wadatan ɗakunan a can ɗin, yasa, Zaiton ma duk suna can. An bar inda Jannart take da kuma a matsayin na Riyyam-nsra. Ramadan kuwa dole ya dauki dangana, ganin babu wasa a mgnar iyayen nasa kuma shi kansa ya gamsu da hujjarsu. Domin wallahi Allah ya sani shi kansa yasan babu abinda zai hanasa kusantar Raihana a ko wanne lokacin a cikin watannin forkon aurensu. Riyyam-nsra kuwa, al'amarinsa ya firgitasa. Domin babu yadda baiba amman ina fir. An hanasa dukka wani abu da zai iya watayawa dashi. Yah Azeez ya dawo. Su Alhaji Idi Sale Dakata kuwa an shiga kotu an kuma yanke musu hukuncin kisa kamar yadda Allah ya hukunta. An kuma ƙaddamar da hukuncin. Wanda a ranar Barrister Kabeer yayi Kuka tamkar zai rasa ransa. Hakama Jannart da Abdull sunyi kuka harda sunansu. Junaid kuwa, a ranar Allah yayi masa rasuwa sakamakon hadarin mota da yayi bayan an yanke wa mahaifin nasa, hukuncin kisan ya fita, a ɗimauce ya ɗauki mota yaje yayi haɗarin. Shike nan an rufe babin zalumci da rayuwarsu su Alhaji Idi Sale Dakata. Yau tsawon kwana bakwai kenan. Tuni kuma Rayyern yasa ana faɗaɗa wannan side din Dan nan yakeso Riyyam-nsra ma da matarsa su zauna. Alhamdulillah kuma Jannart ta taushesa yau saura kwana ɗaya ne rak zai koma Mascow. Sai dai anata kai ruwa rana da Riyyam-nsra kan batun aure da akayi masa cewa za'a haɗa aurensa dama Ramadan. Amman fir yaƙi wai shi bai shiryaba ba yanzu ba. Riyyam-nsra ne zaune a tsakiyarsu Abba da Baba Mauɗo da Rayyern ɗin da yayinda Ramadan kuwa yake gefe. Wani irin rawa da karkarwa na tsananin tsorone ya Riyyam-nsra yakeyi, wata iriyar fitinenneyar zuface ke tsastsafo mishi tako ina, sabida tonuwar asirinsa Yayinda Mammy kuwa take gefe tana kuka cur-cur da hawayenta. Cikin takaici Rayyern yace. “Ka gani ko Riyyam-nsra? Shiyasa naso in rufama asiri, akan bazan gayawa kowa ba, kawai dai nace ayi maka aure, Amman dan tsorin ido da rashin kunya kace wai kai baka son aure, ba yanzuba, a a baka shirya ba, naso sirranta lalatacciyar rayuwar da kakeyi a TIKTOK amman ka matsa ka dameni da batun in baka woyoyinka gashi kasa na faɗa abinda yasa mahaifiyarmu zubda hawaye”. Ina Riyyam-nsra kam bagn sai kukan daya subce masa. Ita kuwa Mammy cikin kuka tace. “Kaitona ban zama inƙantaciyar uwa mai bada inƙantaccen tarbiyya ba, Zakariyya ashe dama abinda kakeyi kenan ban saniba! Ka cuceni ka cuci tarbiyar dana baka. Sannan ance za'ayi maka aure kace bakaso baka shirya ba, so kake a Barka kaci gaba da zinace-zinacen?”. Cikin tsananin tsoro ya kalli Baba Mauɗo daya daka mishi tsawa tare da cewa. “Tashi ka ɓacemin daga nan, bana son ganinka tunda abinda ka zaɓa kenan shiyasa kace baka son aure, tun zuwa kan can ni nan da kake ganina nasan tsiyar da kakeyi a lokacin a zatonka banajin Turanci shiyasa kake duk mgnar da kaga dama a gabana”. Cikin tsananin tashin hankali ya rarrafa zuwa gaban Baba Mauɗo murya na rawa hawaye na kwaranya yace. “Ku gafarceni Baba Mauɗo na yarda ayi auren, in ka koreni ina zan shiga ni na amince zanyi auren kuma in Sha Allah wallahi bazan sakeyin zinaba ko an bani wayatama”. Cikin kuka Mammay tace. “Za'a baka wayarka amman ban yafeba ban lamunce kasake yin TIKTOK a rayuwarka ta duniya in Kuma kayi koda bayan rai nane Allah ya isa”. Cikin tashin hankali da gigita yace. “Ni bana mason wannan wayar kuma wlh in Sha Allah har abadan bazan sake yin TIKTOK ba”. Haka dai suka titseshi sukayi masa winkin babban birgo. Ya Kuma ce musu yana da budurwar da yakeso da gsky bata masana me yakeyi ba yar can Ethiopia ce. Mammy taji daɗin hakan. Shiyasa a take a wurin ta bawa, su Baba Mauɗo number ya. Uwanta sukayi mgn da basu umarnin zuwa ayi duk kangnar data shafi aure, Hakan kuwa akayi. Washe da safe. Barrister Kabeer da Yah Azeez da Abudul sukazo. Ana Yah Azeez yayi gam da Katar da Zaiton ai.kiwa a take a wurin ba tare da sun fita ba, ya samarwa Barrister Kabeer. Shi kuwa Barrister Kabeer baiyi ƙasa aguiwaba nan take yayi mgnar da hikimar tambaya shin ko dai anyiwa Zaiton miji. Ai kuwa sunyi sara akan gaɓa. Haka yasa nan take akayi mgnar komai aka tsaida auren Zaiton da Yah Azeez Radaman da Raihana, Zakariyya (Riyyam-nsra) da Zeeyadarsa. Akan bayan salla da wata ɗaya, an kaishi wata ɗaya ne kuma. Dan a dai-daici dawowar Rayyern. Haka dai sukayi ta hira da tsara yadda komai zai kasance. Sai bayan sallan isha'i suka tafi. A hankali Jannart ta buɗe idanunta, cikin baccinda bata dade da yinsa ba. Murya a narke cike da alamun gajiya tace. “Naan bakayi bacci ba?”. Numfashi ya ɗan fesar tare da ƙara cusa hannunsa cikin rigarta mararta ya shafa kana a hankali yace. “Ehh”. Hannunta tasa ta ɗan shafo sajensa a hankali tace. “Yanzu ƙarfe nawa”. Hannunsa yasa ya lalubo wayarsa dannawa yayi ya ɗan duba kana ya maida ita ƙasan pillown a hankali yace. “Ƙarfe uku asuba ta kusa”. Ya ƙare mgnar yana mai jawo hannunta ya ɗaura kan D ɗinsa da take tsaye ƙam, da sauri tace. “To me kake so kuma”. Sunkuyowa yayi kanta cikin raɗa yace. “Ƙari nake so”. Da sauri tace. “Naan adare ɗaya sau biyu yanzu na uku kuma kakeso?”. Longoɓar da kansa yayi cikin Muryar kuka yace. “Gobe uwar hakafa bama tare, ina can ni ɗaya, kiyi haƙuri ki kashe min ƙishina ko zan ɗan samu nitsuwa, wlh ji nakeyi bana gajiya dake, kiyi haƙuri nasan yau na gajiyar dake”. Ya ƙare mgnar cikin kuka fa na gaske”. Jin hakane yasa cikin sanyin jiki ta yuƙura ta sunkuyo kansa. D ɗin sa tayiwa amintaccen kamu haɗi da shan Lollypop. “Yah Salam Sweetheart Allah yayi miki al'barka wayyoooooooo”. Ya ƙare mgnar cikin ɗaga Muryar da saida ya karaɗe saman baki ɗaya. Gaba ɗaya zautar dashi. Domin dole ta aro jarumta ta sawa kanta. Haka ta sama masa cikekkiyar nitsuwa. Cikin gajiyawa da rauni ta saki kuka domin taji ya ritsata yaƙi barinta ta sarara gurnani yakeyi da surutai still kuma kuka yakeyi yana faɗi. “Duniyar zatayi babu daɗi tunda bazan tafi da kayan daɗi naba, zan je Mascow irin zuwan da ban taɓa yiwa wata ƙasarba”. Cikin rauni tace. “Wayyo Nanna na gaji". “Sorry! Sorry!! SORRY!!!!”. Haka yayi ta jero mata su da ƙarfi, har tsawon daƙiƙu biyar sai kuma ya ruggume tsam. Tuni ana kiraye-kirayen sallan asuba. Ƙarfe takwas dai-dai Ramadan da Riyyam-nsra dasu Abba duk suna zaune a falon. Suna jiran fitowarsa. Dan ƙarfe tara dai-dai jirginsu zai tashi zuwa Lagos. Shigowar Dr Sulaiman ne yasa suka juyo garesa bayan sun gaisane yace. “To Ina Rayyern ɗin ya fito mu tafi”. Ya ƙare mgnar yana kallon Ramadan. Abba ne ya gyara zama tare da cewa. “Kai Ramadan haura sama ka kirasa kalli har takwas ta gota.” To yace kana ya haura. A can saman kuwa, ruggume da Jannart yake, a tsakiyar falon su. Kuka takeyi tana mai shaƙan ƙamshin jikinsa. Cikin sayin murya tace. “Naaan duniyar zatayi min babu daɗi in baka kukasa”. Cikin sauri yar da ya samu ganin tana kukan yace. “Zamu kasance tare, waya zata kasance mana harar jakada, ki dena kuka in sha Allah kamar yau ne, zan dawo, kuma in kika haihu zamuje Mascow”. Murmushi tayi tare da cewa. “Da gaske?”. Dai-dai lokacin kuma Ramadan yayi sallama. Da sauri ta matsa gefe. “Hamma Rayyern kazo inji Abba lokacin na tafiya”. Cewar Ramadan. “To muje gani nan zuwa”. yace tare da manna lips ɗinshi kan bakinta wani irin tattausan kiss yayi mata kana ya juyo yabi bayan Ramadan, suka sauƙo. Ita kuwa a hankali ta koma ta zauna bisa kujerar tana maijin hawaye na cika mata idanunta. Ƙarfe tara dai-dai jirginsu ya tashi zuwa leges. Sai kuma ƙarfe takwas na dare jirginsu ya tashi daga lagos zuwa Mascow. Alhamdulillah a cikin Mascow sukayi sallan asuba, a cikin gidansa. Ƙarfe takwas dai-dai kuma suna asibiti sun koma bakin karatu. Da yamma ne suna fitowa. Dr Sulaiman ya kalli Rayyern cikin dariya yace. “Yanzu ne zaka gane kurenka, a zama Mascow babu mace”. Cikin lumshe idanunsa yace. “Ai tuni ma na gane kure na kam”. Cike da Mamaki Dr Sulaiman ya kallesa, sai kuma yayi kwaffa cikin tsoka na yace. “Koda yake ai kai kana da Chocolate ma”. Fuska ya yamutsa cikin jan numfashin yace. “Chocolate ɗin banza, a wannan yanayin me zanyi da Chocolate, ni nama mance yaushene rebona da Shan Chocolate ma”. Dariya mai cike da tsokana Dr Sulaiman yakeyi masa. Shi kuwa ganin su Dr Sadiq sun iso wurin ne yasa ya wuce abinsa. A nan gida Nigeria kuwa. Mammy ce ta kalli Jannart da ke tubkewa Zaiton kai tana cewa. “Na gayawa Aunty Fauziyya D Sulaiman aurenki ya kusa. Ta turo min number'n AYSHA ALIYU GARKUWA, zan mata mgn a haɗa miki turaruka da sauransu”. Cikin jin dadi Zaiton tace. “Yauwa nima ki bani number tata, akwai littafin ta ma da nakeson ci gabansa". To tace kana ta miƙa mata wayarta. Miƙewa Mammyn tayi tare da cewa. “Idan kuna buƙatan kuɗi kuyi min mgn”. Cike da jin dadi sukace to. Sai kuma tayi sauri ta amshi wayarta da Zaiton ke miƙa mata ganin sunan Naan ɗin ta ne, a yasa ta amsa tare da haurawa sama. Cike da bege, kewa, shauƙi, ƙauna yace. “Garin da duniyar duk babu kowa kusa dani bana jin da ganin kowa tunda bakya kusa dani”. Cikin sakin murmushi tace. “Ya shirye-shirye Ramadan anga fa”. Cikin sanyi yace. “Alhamdulillah wata ƙil ma in Ina azumin zanji sauƙin wannan abokin baki dake damuna da tsallen nemanki”. Lumshe idanunta tayi kamar tana gabansa. Kana a kunyace tace. “Ka bashi haƙuri”. Cikin fesar da numfashi yace. “Ai bayajin mgnta kin ganshi yanzu mako”. Cike da shauƙi tace. “To me yakeso”. A shogobe yace. “Abokiyarsa”. Daga nan sukaci gaba da hirar da har saida ya jisa kamar a sama. Daga ƙarshe dai bacci tayi ta barsa da waya. Washe gari ranar al'hamis al'ummar musulman duniya duk aka ɗauki azumi. Alhamdulillah Azumi yana tafiya, cikin daɗi. Mumuniyai salihan bayin Allah najin daɗi da kewar ganin azumin nata tafiya. Yau har an shiga goma ƙarshe. Zaune suke a falon Mamy, suna kallon ɗikunan sallansu da ya dawo. Juyowa Mamy tayi ta kalli Riyyam-nsra dake cewa. “In Allah ya kaimu anayi salla da kwana ɗaya zan tafi Ethiopia”. Cikin tsokana Jannart tace. “Ehyeh lallai kam, zakaje zance kenan”. Kai ya ɗan juya tare da cewa. “Yoh ba doleba, kigan su waɗannan tattabarun ba kullum sai yayanki yazo ba”. Ya ƙare mgnar yana kallon Zaiton dake kwance a ƙasa ta manne a jikin tayis. Cikin rashin ƙarfi murya can ciki tace. “Uhm sai kayi ni ƙishin da nakeji ma ya isheni”. By *GARKUWAR MARUBUTA* Murmushi Ramadan yayi tare da cewa. “Gsky na tausayawa Yah Azeez anya kuwa yanzu wannan baɗi zata iya masa abin kirki cikin Ramadan ga yadda ta dawo”. Mammy dake shigowa ne, tace. “Kun sawa Mamana ido fa”. Mamy ce tayi yar dariya dan ba ƙarya ranar ana zuba rana cikin kalato yawun bakinta tace. “Ai bare ma azumin yanzu ai sai dai Allah ya bamu ikon yi”. Amin sukace Kana Jannart kuwa ta miƙa ganin lokacin sallan azahar yayi. “Zaiton muje muyi la'asar mu shiga kitchen ko?". Da sauri Mammy tace. “A'a aini tuni naci ƙarfin aikin, kunyi salla kuyi wonka ku huta”. Cike da kunya Jannart tace. “Ayyah Mammy mun barki da aiki”. “A a ba komai ai kullum kunayi”. Daga nan dai suka wuce suka tafi. Bayan sallan isha'i, zaune take bisa gado, wayarta na gabanta ta tsaida shi. Video call sukeyi. Cikin kula yace. “Janna kin ɗan ramefa azumin nan”. Kai ta ɗan longoɓar tare da cewa. “Ni kuma gani nake nayi lutiya”. Murmushi mai faɗi yayi tare da cewa. “Eh cikar cikine, naga Caɓɓullena ma sun ciko sosai sun ƙara girma”. Baki ta ɗan tura tare da cewa. “Toh ba shine nacema nayi lutiya ba”. A fili yake gano ƙuruciyarta haka yasa cikin jin daɗi yace. “To amman cikinfa? Ya girma”. Da sauri tace. “A'a”. “Ɗaga rigar mu gani”. Cikin sauri ta ɗaga tare da cewa. “Ka gani ko bai girmaba”. Ta ƙare mgnar tana shafa ɗan cikinta da ya fara tasawa sai dai dan ita tana tare da shine yasa. Bata ganin ɗan girman da yakeyi, cike da jin daɗi yace. “Allah sarki Baby na nayi missing naku. Gashi ya fara girma”. Da sauri tace. “Da gaske ya girma”. Cike da so yace. “Sosai ma kuwa shafa min shi da kyau”. Shafa tayi tare da zuba mishi ido. A haka sukaci gaba da hira. Alhamdulillah yau take salla gaba ɗaya al'ummar musulman duniya suna cike da farin ciki. Kowa ka gani cikin shiga ta al'farmar da kyan haiba. Jama'a nata hada-hadar salla. Haka aka wuni. Da Yamma Yah Azeez ne zaune a falon Mamy shida Zaiton, ita kuwa Mamy tana can cikin gida. Cikin jin dadi yace. “Alhamdulillah yau dai saura mana wata ɗaya ne rak aurenmu in ɗaukeki, daga nan in maidaki gidanmu kusa dani”. A kunyace tace. “Yah Azeez ba wata biyu bane”. Da sauri yace. “Please dan Allah rufa min asiri”. A can cikin gida kuwa. Mamy da Mammy ne a falon. Abba kuwa da Baba Mauɗo suna falonsa. Ita kuwa Jannart tana tare dasu Hafeez da Hafiza ɗan dasu Yah Azeez yazo. Shigowar kiran Naan ɗin tane yasa, ta saki murmushin tare da amsa kiran ta ajiye wayar can gabanta, cikin gyara tsayuwata tace. “Nayi kyau”. Kai ya jinjina mata tare da yi mata kiss daga can. Kana a hankali yace. “kyau na musamman ma kuwa, kin ganki kuma Jannata kamar tauraruwa”. Murmushi tayi tare da cewa. “Yauwa Riyyam-nsra yace min wai yayi ta kiranka baka ɗagaba, wai zai gaya maka gobe zasu tafi Ethiopia”. Kai ya jinjina tare da cewa. “Yess Abba ya gaya min ai harda Baba Mauɗo zasuje”. Kai ta gyaɗa alamar eh. Daga nan sukaci gaba da hira. Washe gari da yamma jirginsu Riyyam-nsra ya tashi zuwa Ethiopia. Alhamdulillah sun isa lfy kuma anyi komai lfy. Kwanan su goma acan suka dawo Nigeria. Bayan sunyi komai daya dace. Bayan sun dawo kwana goma ne kuma Aka kawo kayan lefen Zaiton. Komai dai na biki ya kankama anayin shiri cikin salama. Tafiya ta miƙa. “Sannu-sannu bata hana zuwa sai dai a daɗe ba'ajeba, Aunty Jannart lokaci da aka cemin an ɗaga bikinmu saida najin kamar zan mutu dan baƙin ciki. Gashi yau saura kwana biyu rak, ranar da aka saɗin”. Ramadan ya faɗa yana mai tattare kayyakin dake gaban Jannart. Murmushi tayi tare da cewa. “Ai kam dama duk abinda aka sawa rana to zai zo”. Sai kuma ta kalli Zakariyya Riyyam-nsra kenan da yake cewa. “Any kuwa Hamma Rayyern zai samu isowa kano yau?”. Kai ta jujjuya mishi tare da cewa. “A'a dan sai ƙarfe ɗaya na dare da rabi zasu iso, Abuja. To dole acan zai kwana sai jirgin bakwai na safe zai samu ya biyo”. Cikin jin dadi Zaiton tace. “Toh Allah ya kawoshi lfy”. Amin Ya Allah sukace baki ɗayansu. Washe gari da goma saura kwata, suka shigo cikin gidan cike da farin ciki. Suna shiga falon Mamy tayi murmushi tare da cewa. “Oyoyo baba Alhamdulillah anje lfy an dawo lfy”. Cike da jin daɗi Rayyern yayi murmushi yana mai rarraba ido cikin falon ta ina zai ganta. Cikin jujjuya kai yace. “Mamy ina mutanen gidan”. Cikin sakin fuska tace. “Suna sama, yanzu suka dawo wurin wanke kai”. Kai ya jinjina kana ya kalli Mammy dake fitowa daga kitchen tana cewa. “An iso”. Kai ya jinjina mata tare da matsowa gabanta, ganin ta zauna bisa kujera, gabanta ya zauna tare da cewa. “Mammy barka da hantsi”. Cikin kulawa ta ɗaura hannunta tsakiyar kansa ta shafa tare da cewa. “Barka dai Alhamdulillah Babana, tafiya tayi kyau”. Sai kuma duk suka juyo suna kallon Ramadan da Riyyam-nsra da Zaiton da suke sauƙowa a tare da sassarfa Zaiton na cewa. “Oyoyo Hamma Rayyern”. Murmushi yayi tare da cewa. “Oyoyo auta”. Zama tayi gefensa tare da ɗan tura baki kana tace. “Hamma Rayyern auta kuma, Riyyam-nsra nefa ƙarami 15 minutes nake bashi fa”. Harara Riyyam-nsra ya cillamata cikin takaici da iya gskyarsa yace. “Wallahi Allah ko Mammy ki jawa Zaiton kunne, bana so, fisabililahi in Zeeyada taji itace babba a kaina ai sai ta rage min girma”. Dariya sukayi baki ɗaya su. Shi kuwa Rayyern ganin hakane yasa ya sulale, ya haura sama da wayo. Daga baki. Ƙofar falon yake cewa. “Janna! Jannart!! Jannart!!!”. Ya ƙare kiran yana kutsa kai. Ita kuwa Jannart dake bedroom ɗinta, da sauri ta fito. Hangoshine yasa ta nufi kanshi da sassarfan da yafi kama da gudu. Buɗe mata hannunsa yayi tare da cewa. “Ohh Janna”. Ya ƙare mgnar yana kallon ɗan cikinta da ya baiyana sosai kasan cewar cikin yayi wata uku har ya shiga na huɗu, shiyasa ya fito ras a gaba gwanin kyau. Faɗawa jikinsa tayi da karfi ta maƙalƙale wuyansa. Ruggume ta yayi tsam a jikinsa yana mai jujjuyawa da ita ya nufi ɗakinsa yana cewa. “Oh Janna a hankali kada kiji ciwo”. Ina ita kam Jannart sai murmushi takeyi da shaƙan ƙamshin jikinsa. A haka suka isa bedroom ɗinsa. Suna shiga ya tallabo kanta, bakinsa ya manna kan nata a zafafe yake kissing nata, tamkar zai haɗiye tattausan laɓɓanta. Cikin zafi-zafi itama take maida masa martani. Tuni sun fara gigicewa. Kayan jikinsa ya fara zarewa cike da rawan jiki. Ya ida cire dogon wonɗo. Sai kuma ya jawota jikinsa tare da zuge zib ɗin rigarta. Zare rigar yayi yana cewa. “Janna Janna jannaaaaa”. Sai Kuma ya cilla rigar gefe, tare da zuge zib ɗin siket ɗin ta. Yayi ƙasa dashi ta rage daga ita sai pant. A gigice ya kife Hannunsa kan ƙirjinta. Kana ya zame yayi ƙasa da guiwowinsa. Kanshi ya manna kan cikinta, tare da fara kissing nashi tako ina. Yana mai sarrafa Caɓɓullenta. Hannunta tasa cikin suman kamsa tana cakuɗawa. Tare da murza ƙeyarsa. Ahhhhhhhh taja dogon numfashi jin yadda yake murza nipples ɗin ta da suke tsaye cir bisa caɓɓullenta da sukayi tib-tib dasu kamar zasu fashe sai wani irin sheƙi na musamman sukeyi. Rawa ƙafafunta suka farayi sabida bazata iya jurar yanayin ba. Ganin tana zamewa zatayi ƙasane yayi saurin miƙewa tsaye, jawota jikinsa yayi, yana maiyi mata wani irin fitinennen abu. Sai kuma ya ajiyeta bisa gado. Tare da matsowa gabanta, D ɗinsa dake hannunsa ya tura mata cikin bakinta. “Ohhhohiiiiiihooooohhh”. Ya saki wani irin kuka bata taɓa jin irinsa ba, lokacin data cabki D ɗinsa ta fara yi masa shan tom-tom. Kar-kar haka cikinsa yake tsuma da karkarwa, tafin hannunsa yasa kana haɓarta yanayi mata wasu irin ƙanana matuƙa tare da danna kanta. Yana mai gurnani kamar zaki. “Hmmmmmmm haaahaaaa hooohiiiiho”. Daga nan kuma ya jawota ya juyata, ta dafa gado. A haka ya ziyarceta ziyarta data sata, ƙandarewa tare da sakin ƙara domin a miƙa ya ziyarceta babu kwana. Gaba ɗaya sun gigice..sai bayan kamar awa ɗaya ne, suka samu nitsuwar kansu. Kana suka ruggume juna suna kyalkyala ɗariya. Hannunsa yasa yana shafa cikin nata tare da cewa. “Sannu ko Ngd da Kekkyawar tarba matar kirki yar al'janna, kin kashe min ƙishin watanni biyu da gamsasshiyar ni'ima da jarumtarki”. Sajensa ta ɗan shafa tare da cewa. “Ko gaisawa bamuyi bafa”. Murmushi mai sauti yayi tare da cewa. “To wacce gaisuwace tafi wannan kuma Janna ai babu ita”. Ruggume juna suka kumayi suna murmushi. Haka dai ranar suka wuni liƙe da juna. Daren ma kuwa basu sahirtawa junaba. Washe gari ranar asabar. Dubban al'umma suka shaida ɗaurin Auren Ramadan da Raihana Zaiton da Yah Azeez. Yayinda acan Ethiopia ma aka ɗaura auren Riyyam-nsra da Zeeyadarsa. Bisa waliccin Abba da Barrister Kabeer sai angon. Sai dai su tun safe a masallaci ana idar da sallan asuba aka ɗauka, auren. Shiyasa ƙarfe tara dai-dai jirginsu ya taso, Amarya da Yayar Mamanta da ƙanwar babanta su, biyu ne rak ƴan rakiyar amarya. Suka kamo hanyar Nigeria Alhamdulillah anyi biki lfy anyi komai cikin salama da mutuntaka da kyautatawa juna. An kuma watse lfy, an kai amarya Zaiton gidan mijinta. Ƙarfe goma dai-dai aka raka angwaye. Bayan abakan sun tafine, kuwa gidan yayi shiru. Cike da zumuɗi Ramadan da Riyyam-nsra duk suka faɗa duniyar amarci babu sassauci Dai-dai lokacin kuwa Rayyern ne zaune a falon, yana aiki a system ɗin sa. Jannart na gefensa kwance tayi pillown da cinyarsa, da sauri ya ɗan tsaya da abinda yakeyin. Sabida jiyo sautin muryar Raihana dake kuka mai cike da raɗaɗin da Ramadan yake jiyar da ita. Da sauri ya kuma kalli Jannart jiyo wani sautin kukan. Itama kallonsa takeyi cike da mamaki. Sai kuma suka kalli juna a tare jiyo yadda ƙasan duk ya kacame da kukan amare, kana can ƙasa kuma kukan angwayen ne. Murmushi mai sauti Rayyern yayi tare da ture system ɗinsa gefe. Jawo hannunta yayi tare da cewa. “Mu shiga ribibi kada ayi babu mu”. Cikin mamaki tace. “Wai ni kam Naaan baka gajiya ne, tunda ka dawofa bamu hutaba”. Murmushi yayi yana mai zira harcensa tsakanin Caɓɓullenta yana lasa a hankali yace. “Mutun na gajiya da aikin ladane”. Sai kuma ya rinƙa murza gajeren wando dake jikinsa yanayin ƙasa dashi. Da sauri ta rumtse idanunta ganin yadda Naan ɗinsa takeyi. Shi kuwa jawota yayi ya ɗaurata kan cinyarsa suna fuskantar juna. Yar rigar baccin dake jikinta ya ɗaga yayi sama dashi tare da manna bakinshi kan nipples ɗinta. Kana yasa hannunsa ya ɗagata cak ya saitata da D ɗinsa. Da ƙarfi ta kurma ihu ɗaya dane nata ihun da ta sake, don saida taji kamar D ɗinsa zai tokare abinda ke cikinta. Tafin hannunta tasa ta rufe bakinsa. Wuru-wuru yayi da idanunsa ya na yarfa hannu da bubbuga sawunsa. Itama hannun take yarfa murya na rawa tace. “Ahhhh Naaan me haka za'a jikafa”. Ta ƙare mgnar tana buɗe mishi baki tasa hannunta ta riƙo kafaɗunsa. Tana murza mazaunanta Cikin gigitaccen sautin yace. “Wayyohhh Janna barni inyi santina kada daɗi ya ƙume min a ciki ya kasheni muyi ihunmu baza'a gane mu bane”. Duda itama a gigice take Amman saida ta Dara. Ai kuwa ranar su Mammy sunsha Mamaki domin gaba ɗaya sun rikita musu gida. Baƙi yan rako amarya Zeeyada kuwa abin tsoro ma ya basu. A daren kuma Yan Azeez ma kashe arna. Washe gari kuwa, dole Jannart ita ta zage tayi aikin jinyan amare da kanta. Bayan sati biyu ne baƙin suka koma. Alhamdulillah yanzu Mammy da Mamy sun zama kamar sarauniya basa aikin komain. Jannart ta haɗe kan ta da Raihana Ziyada. Sukeyin komai na girki, har hana Jannart ɗinma sukeyi dan sosai cikinta ya bayyana yanzu dan yayi wata huɗu cib-cib. A kwana a tashi rayuwa tayi kyau komai ya miƙa, yanzu cikin Jannart ya girma sosai ya cika wata bakwai ya fito ras. Yayinda Zeeyada ma tuni ta harbu, sai dai Raihana har yanzu morewa amarcinsu sukeyi. A hankali take taka steps. Yana biye da ita a baya. Suna shiga falon ya riƙon hannunta, cikin kulawa yace. “Sannu ko Janna”. Manna kanta tayi a ƙirjinsa tare da kamo hannunsa ta ɗaura, kan cikinta. Da sauri ya kalleta jin yadda cikin ke jujjuya yana motsawa da harbe-harbe. Da sauri ya jawota suka zauna bisa kujera, rigarta ya tattare sama cikin ya bayyana, cikin jin daɗi take kallon yadda cikin ke jujjuyawa. Hannunsa duka biyu ya kike bisa cikin yana shafawa kana a hankali yace. “Wai a haka da wannan cikin Barrister zai dage ya tada batun zuwanmu Gembu membila”. Cikin sauri tace. “Ayyah kayi haƙuri Naan muje dan Allah, ba sai na haihuba, ni ma na zaƙu da son zuwa inje inga kakata tunda ya gaya musu komai kuma suna raye ai gwara muje ko?”. Ta ƙare mgnar cikin sigar neman al'farma. Cikin sauƙe numfashi yace. “Ba damuwa tunda kina son muje, zamuje”. Cike da jin daɗi ta ruggume shi. Haka kuwa akayi bayan kwana biyu dayin wannan mgnar ne, suka tafi Gembu membila. Wurin dangin mahaifiyarta. Alhamdulillah kuwa sunje lfy, faɗin farin cikin da suka shiga ba mai faɗuwa bane. Umma kam mahaifiyar Aunty Zee kuka tayi. Tayi lokacin da taga Jannart. Koda dare yayi dole Rayyern ya haƙura ya barta a can. Suka tafi gidan Baba Mauɗo Wanda tuni yasa an gyarasa. Zuwansu gidan ya tunawa Rayyern komai naruwarsa sai yake ganin abin filla-filla kusan kwanan zaune sukayi Mamy na basu lbrin zamansu a nan da ƙuruciyarsu. A can gidansu Aunty Zee kuwa, Jannart ce kwance bayan Umma kekkyawar tsohuwar ba fullatana ita kanta Jannart ta yarda ta kama da tsohuwar. Cikin sanyi Umma tace. “Koda ace Kabiru bai gaya min komai wlh muddin na ganki kukazo tare tabbas shakka babu nasan ke ɗiyar Zauna ce, na sani tabbas ke tsotso nace, domin ko makaho ya shafa fuskarki muddun ya taɓa shafa ta Zainaba to yasan ke ɗiyartace, kamar taku ta wuce zaton mai zato”. Cikin zubda hawaye tace. “Haka Mammy da Abba na suke cemin, Abba na yace in Ina son kallon Mamana to in kalli kaina”. Cikin rawan murya ta ƙare mgnar, itama Umma murya na rawa tace. “Sosai ma kuwa Jannart ko muryarki, ko tafiyarki ki gashin girarki, kai hatta yanayin cin abincinki irin na Zainaba ne, ko kwanciyarku, yanzu sai nake gani kamar itace kusa dani da cikinki nasan itama haka yayi mata, bazan yafewa Dr Lukman ba har gaban abadan”. Sai kuma duk suka fashe da kuka, aka rasa mai rarrashin wani cikinsu. A haka tai bata labarin ƙuruciyar mahaifiyarta suna kuka. Ranar dai haka sukayi kwanan zaune. Washe gari duk dangi yan uwa da maƙota duk sukazo. Kwanansu sai biyu a Gembu membila suka dawo. Alhamdulillah rayuwa ta muƙa komai na tafiya dai-dai. Tuni cikin Jannart ya kai haihuwa Yau ko gobe. A koda yaushe ana tsammanin haihuwa. Yau jumma'a tun safe, ta tashi haka nan dai sai take jin numfashin ta nayi mata nauyi. Sai dai bata gayawa kowaba, dan abin ba wani damunta yayiba. Rayyern kuwa yau Company ma ya tafi, shida Zakariyya. Ramadan kuma ya tafi asibiti. Dai-dai misalin ƙarfe ɗaya, na rana sai kuma ta fara jin ciwon ƙirji da toshewar numfashin, musamman yanzu data sauƙo ƙasa. Cikin kulawa Mammy ta kalleta tare da motsowa gareta, tana mai cewa. “Jannart lfy kuwa!?”. Tayi mgnar cikin tarin kulawa. Cikin jan numfashin ta fuzgo mgnar tare da cewa. “Ƙirjina nane yake ciwo, numfashina na toshewa”. Zeeyada ce rayi saurin kallon Raihana dake cewa. “Toshewa numfashin kuma Mammy mu tafi adibiti”. Tayi mgnar cikin sanin makamar aiki da yake Nurse a yanzu dan ta gama karatunta. Dai-dai lokacin kuma Mamy ta iso. Ganin yadda Jannart ɗin ke haɗa zufa ne uku-uku ga numfashin dake hauhawa, yasa Mammy dannawa Zakariyya Kira, Da sassarfa ya fito tare da cewa. “Na'am Mammy”. Cike da kiɗima tace. “Mu tafi asibiti Mamyn Ramadan kamata mu tafi, Jannart ko dai naƙuda ne?”. Ta ƙare mgnar da tambaya suna ɗagata suka tallabeta, domin gaba ɗaya numfashin yana sama. Riyyam-nsra kuwa da gudu ya kawo mota har bakin baranda. Haka yasa suna fitowa, suka shiga motar. Cikin fizgo mgnar tace. “Mammy numfashinne kawai ke ɗauke wa. Jin hakane yasa Mammy saurin shiga gefenta. Hakama Mamy Shi kuwa Riyyam-nsra yaja mota, da gudu ya bar gidan ya nufi Mainasara hospital. Raihana kuwa da sauri ta ɗauki wayarta, Ramadan ta kira yana ɗagawa tace. “Hello Honey Aunty Jannart ba lfy, suna zuwa asibiti, numfashin ta ke ɗauke kuma tace ƙirjinta na ciwo”. Cike da tsoro Ramadan dake tsaye gaban Dr Khairat Hamza Ibrahim yace. “Subahanallah gama nan Dr Khairat, bari in gaya mata a shirya komai kafin su iso, to amman ko na naƙuda ne?”. Da sauri tace. “A'a numfashin tanefa ke yankewa Honey ku dubata da wuri”. Ta ƙare mgnar kamar zatayi kuka. Zeeyada kuwa shiru tayi cike da tsoron al amarin ciki da haihuwa. Dr Rayyern kuwa a can Company. Da ƙarfi ya rumtse ƙwayar idanunsa tare da cewa. “Innalillahi wa innailaihi raji'un”. Sabida wani irin masifeffen tsinkewan zuciya ɗaya rufesa a take. Shi shi kuwa Ramadan a take yayiwa Dr Khairat bayanin abinda ke faruwa. Jin haka yasa da sassarfa ta juya ta nufi Emargency nan take tasa aka shirya komai. Tana fitowa kuwa suna isa, Nan take aka shiga da ita ana shiga kuma ana ɗaurata kan gadon, tayi saurin riƙo hannun Mamy dai-dai lokacin da taji wani irin masifeffen jini ya ɓallo mata da ƙarfi. Dai-dai lokacin kuma numfashin yayi sama yayi ya dawo ƙasa ya tsaya c!!!! *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR MARUBUTA* Inada labari na musamman Wanda nake son in rubuta in Allah yaso ya yarda ya bani aron rai da lfy da dama. Idan na gama TUBALI. Zafin labarin kan sani inji Tamkar in aje TUBALI na fara rubutashi daɗin lbrin ke sani inji sam TUBALI ba velai labarin *FATTANAH* labari ne da ke sani karsashi, shauƙin jin son yin typing babu ƙaƙƙautawa domin littafin na dabanne. *GARKUWA SABON SALO* Inkiya a larabce *FATTANA* A fullance kuwa *MOH ALLAH WUJI FURƊATA* Kai da jin sunan labarin da inkiyoyinsa da laƙabinsa ma kasan shi na musamman ne. Labari ne mai cike da abubuwa na musamman. Msu tarin rikitarwa, al'ajabi, matsalar kasarmu kalubale masautu. Taraddadin rayuwa, tsaka mai wuya, tsubucewar dama da samunta, Nesanta da kusanta, tausayi, kuka, dariya, barkwamci, iko, isa, mallaka, kasaita, samu, rashi, ƙulle-ƙulle. Kekkyawan ilimin addini, da aiki dashi, fasadi, zalumci, shirka da sakamonta, kalubalen ɗalibai ga Malami, matsalar Garkuwa da mutane, yadda ya kamata gomnati da jami'an tsaro da masarautun gargajiya su juyo kan lamarin bindiga daɗi. Zazzafar soyayya mai kekkyawan tubalin raino a ɓoye!!!. Ya Salam Labarin *FATTANAH* ya rusa min tunanin da nake cewa bazan sake wani littafi kamar GARKUWA ba sai gashi in second's Allah ya buda min tunanin da hasashena na harhado matsalar *ƘASATA*. Rigimemmiyar ɗaliba maisa ciwon kai. Zazzafan malami maisa hanjin cikin ɗalibai kaɗawa, waito yaya wannan taraiyar zata kasance?. Wallahi ban taɓayin littafi kamar FATTANAH ba, tabbas naso GARKUWA amman FATTANAH ya turesa gefe. Amman sai dai kuwa kusan wani Abu kuwa!?. Ina gama Tubali zan fara typing nasa. Amman ni da fara posting. In Sha Allah sai bayan sallan azumi in Allah ya kaimu lokacin bisa rai da lfy... Allah ya kaimu lokacin bisa rai da lfy da salama da kwanciyar hankali.... Amin Amin Ameeeeeeen ya rabbil izzati. Ya tsaya cak, sai wani irin masifeffen nishi da yunƙuri mai ƙarfi daga sako kan Baby waje. Ganin hakane yasa Dr Khairat sauri matsota cike da mamakin ikon Allah haihuwa babu naƙuda sai sako kan yaro kawai. Cikin kulawa dawa gabanta. Tare da yiwa sauran Nurses ɗin alamun su matso mata da kayan aikin. Mamy kuwa cikin tsananin tausayawa da kiɗima dan ita bata taɓa haihuwa ba, bata kuma taɓa ganin inda ake haihuwar ba sai yau. Tafin hannunta tasa bisa goshinta da zufa yake ziraro mata tamkar wacce akayiwa sirace da tafasasshen ruwa. Jikin tsananin wahala ta saki wani irin ƙaƙƙarfan nishi mai gigitarwa. “Yaraaray! yaray!! Enyararay!!!”. Haka kukan Jaririyar ya cika illahirin yankin da karaɗi. Wani irin sassayan numfashi Jannart taka da ƙarfi tare da meda kanta ta kwanta tana maiji azabebben raɗaɗi a ƙasanta inda Babu ta ratsa ta fito. Dr Khairat kuwa cikin tsananin jin dadi ta amshi babyn. Mamy kuwa wani irin murmushi mai cike da tarin farin ciki, salama, jin daɗi, ta ruggume Jannart tare da cewa. “Alhamdulillah sannu ɗiyata, masha ALLAH, Allah mun gode maka”. Mammy kuwa a waje jiyo kukan babyn ne ya sata juyowa ta kalli Riyyam-nsra daya zazzaro idanu waje yana kallonta. Cikin tarin jin daɗi tace. “Alhamdulillah ta sauƙa, masha Allah, Allah mun gode maka”. Cikin tsananin jin dadi Riyyam-nsra ya fara wani irin rawa mai cike da armashi yana jujjuya ƙugu yana cewa. “Yess! Alhamdulillah yau gidanmu ne da baby, dan Allah Mammy ku barni in yuwa Hamma Rayyern al'bishir”. Ya ƙare mgnar yana zaro wayarsa. Da sauri Mammy ta riƙo hannunsa tare da cewa. “Kai da Allah Malam ka nitsu, sai an fito da ita tukun". Cikin tura baki ya kalli yace. “Toh ni dai dan Allah a bari nine in gaya mishi”. Kai ta gyaɗa masa tana mai gyara tsuwarta. Shi kuwa Rayyern a can Company, kife kansa yayi a kan table ɗin dake gabansa. Wani irin bugawa da zuciyarsa keyine ya sashi rumtse idanunshi da ƙarfi, Can kuma sai yaji zuciyar tasa, ta fara sakewa tana buɗewa, haka nan sai yakejin wani irin ras-sar zuciyar na amsar wani cikekken yanayi mai tafe da farin ciki. A hankali kuma ya dena jin bugun da takeyi. Sai dai still har yanzu ya kasa, koda ɗagowa ne. Ramadan da yanzu ya fito daga ɗan falon wanda su kuma suna can cikine, ido ya zubawa Mammy yana cewa. “Alhamdulillah Mammy ta haihuwa lfy mun samu ɗaya mace, amman kuma har yanzu mabiyiya bata faɗoba.” Da sauri Mammy tace. “Har yanzu?”. Sai kuma du suka kalli ƙofar ɗakin. Jiyo wani sabon kukan jaririn. Mamy kuwa da gudu ta fito tana cewa. “Allah mai iko, Adda Aicha wlh tagwaye muka samu mace da namiji”. Wani irin tsalle mai cike da jin dadi Riyyam-nsra yayi tare da cewa. “Yesss an sami Zakariyya da Zaiton kenan. Ya salam suna macece babba, taga ta kanta da gorin girma”. Dariya sukayi baki ɗaya cikin jin daɗi. Suka zauna suna mai farin ciki. A can ciki kuwa, yaron na faɗowa mabiyiya ta biyo baya. Cikin sauƙe numfashi Jannart tace. “Alhamdulillah Dr yanzu dai kam sun ƙare ko? Naji daɗi, bacci ma nakeji”. Cikin kula Dr Khairat tace. “Masha Allah sun ƙare, bari a gyara ku, yanzu kuwa.” Cikin abinda bai wuce awa ɗaya ba kuwa, aka gyara yara fes, dasu cikin kayakin ƙungiyar taimakon gaggawan da suke dashi, aka ɗauko aka kimtsa yara gwanin ban sha'awa. Kana itama ta shiga aka bathroom nasu, da taimakon Dr Khairat tayi wanka ta fito ras, gwanin kyau. A hankali ta saketa bayan sun fito, cikin kula tace. “Zaki iya tsayuwa”. Ka ta jinjina mata tare da matsawa gefe ta tsaya tana ɗan haki tace. “Eh zan iya harda tafiya ma, kawai dai inajin cikin cikina kamar ba hanci shamfayau kamar an yashe min cikin”. Murmushi tayi tare da cewa. “Yoh ba dole kiji shamfayau ba, yara biyu da ƙaninsu mabiyiya sun fito ai dole kiji haka”. Ta ƙare mgnar tana kamo hannunta suka nufi waje. Suna fitowa falon Nurse dake riƙe da yaran suma suka miƙe. A tare suka fito, suna fitowa. Mammy tayi saurin ruggume Jannart ɗin tare da riƙeta da kyau tana cewa. “Alhamdulillah ɗiyata, Riyyam-nsra maza kawo mota”. Shi kuwa Riyyam-nsra tuni ya amshi ɗa na mijin. Dai-dai lokacin kuma Zaiton ta iso wurin da sauri itama ta amshi ya macen, tana cewa. “Ya salam mai kama dani”. Cike da mamaki Mammy ke kallonta tana cewa. “Toh ke waya gaya miki”. Cikin jin dadin tace. “Aunty Raihana ce ta gaya min kuna asibiti, to ni kuma dama nazo awu”. Ta ƙare mgnar tana matso Mammy tare da cewa. “Mammy kalli Allah dani take kama”. Leƙa fuskar babyn Mammy tayi tare da cewa. “Wallahi kuwa”. Shi kuwa Riyyam-nsra cikin dariya yace. “Toh Alhamdulillah dai ni dani yake kama”. Cikin dariya Zaiton tace. “Toh ai kai dama kana kama da Hamma Rayyern shiyasa”. Da sauri Mamy ta karɓi na hannun Riyyam-nsra ɗin tana cewa. “Wallahi kuwa”. “Kai Riyyam-nsra kaje ka kawo mota”. Mammy ta faɗa tana ƙara riƙe Jannart suna tafiya. Ramadan kuwa baki ya ɗan kwaɓe tare da cewa. “Oh toni wazai haifa min mai kama sani?”. Da sauri Riyyam-nsra yace. “In sha Allah mai kama da kai Zeeyada zata haifa”. Da sauri Zaiton tace. “Nima haka”. Cikin dariya Mamy tace. “Oh ikon Allah yaran zamani”. Daga nan suka shiga mota. Mammy da Jannart a motar Riyyam-nsra. Zaiton da Mamy a motar Ramadan. Suna isa gida anata shirin tafiya sallan jumma'a. Shiyasa basuma samu Baba Mauɗo da Abba ba. Suna shiga Raihana ta amshi babyn hannun Zaiton tare da cewa. “Wow masha Allah". Zeeyada kuwa na hannun Mamy ta amsa, sai kuma ta kalli Riyyam-nsra cikin jin dadi tace. “Laaa da kai yake kama”. Kai ya jinjina cike da jin daɗi. Mamy kuwa kitchen ta wuce, dan fara aikin mai jego. Mammy kuwa tana riƙe da ita suka haura sama. Suna shiga ta sake haɗa mata wani ruwan wonka, kana ta shiga tayi, tana fitowa ta kimtsa cikin wata tattausar atamfa riga da zani, ta fito cas da ita gwanin kyau ta dawo asalin Jannart ɗinta. A hankali ta zauna bakin gado tana lumshe idanunta. Mammy kuwa da sauri tace. “Kasa ki kwanta bari in kawo miki tea kisha”. Kai ta gyaɗa mata domin ita kanta tasan tana jin yunwa. A can ƙasa kuwa, Ramadan da Riyyam-nsra duk shirin masallaci sukayi kana suka fita suka tafi. Mamy kuwa wani irin dadɗan ƙashin masu jego tayiwa Jannart mai masifeffen ƙamshi da yaji. Sai wani irin tururi yakeyi mai cike da daɗi. Juyawa tayi a kula, tare da ɗaurawa kan tire. Sai Kuma ta daura filas ɗin tafasasshen tea da yaji citta da kanumfari da na'a-na'a. Dai-dai lokacin kuma Mammy ta shigi kitchen din. Miƙa mata tiran tayi. Da sauri ta amsa tana mai ɗaura ɗan babban cup ɗin data ɗauka, kana ta juya ta koma sama. Ita kuwa Mamy ruwan wonkan jariran ta haɗo da sauri ta dawo falon. Kana ta amshi ya mace, tare da farayi mata wanka tana cewa. “Yauwa Zaiton haura sama ki amso kayansu”. Da sauri Zaiton ta miƙa tare da cewa. “To". Zeeyada da Raihana kuwa kusa da Mamy suka zauna. A can sama kuwa, jin sauke numfashi Jannart ta shaƙi daddaɗan tururin da gashin tukinyar da Mamy tayi mata. Cup ɗin kakkauran tea din da Mammy ta haɗa mata. Shigowa Zaiton ne yasasu juyowa. “Ina kayan babyn”. Ta ƙare mgnar tana kallon Jannart. Durowar ta nuna mata da yatsa, da sauri kuwa ta buɗe. “Wow masha Allah”. Zaiton tace lokacin da taka yadda aka jera zafafan kayan yara masu masifar kyau da sada da taushi kab gefen an cikasa da kayan yara. Wasu tattausan kayan sanyin ta ɗauka masu Pink panther color and white, masu haɗe da Safar kafa da hannu da hula, da ɗan abin riƙewa. “Ehyeh wannan kam dama kun san yan biyune kenan”. Murmushi Jannart tayi tare da cewa. “Haka dai naga Yayanki komai bibbiyu yake saya, amman ni ban saniba”. Murmushi Mammy tayi a ranta tace. “Uhumm Likita kenan Rayyern zurfin ciki”. A fili kuwa cewa tayi. “Maza kici”. Ita kuwa Zaiton tuni ta fita. Idonta ta lumshe sabida ɗanɗanon naman da taji. Haka yasa ta gyara zamanta, tanaci tana korawa da ruwan zafi. A hankali tayi gyatsa tare da cewa. “Mammy na ƙoshi”. Cikin tsare fuska tace. “Ki cinye tas ki bani kwanuka in fita dasu”. Cikin sanyi tace. “Cikin ya cika”. Cikin bada umarni Mammy tace. “Kifa cinye nace". Ganin yadda Mammyn ta tsareta da idone, yasa, taci gaba daci. Haka ta cinye naman kan ta shanye tea. Din ai kuwa a take wani zufa ya karyo mata. “Yauwa yanzu naga alamun kin ƙoshi". Mammy ta faɗi tana tattare kwanukan ta fita. A falon kuwa tuni Mamy tayiwa yaran wonka ta kimtsa su. Sai wani irin masifeffen ƙamshi sukeyi. Haka yasa ta bawa Raihana da Zeeyada suka kaisu sama. Suna shiga Mammy na fita, murmushi tayi tare da cewa. “Ku duk kun gigice kan wannan munanan ƴaƴan naku”. Cikin dariya Raihana tace. “Uhm Mammy ai naga ke ta uwar kawai kikeyi”. Dariya tai tana fita tace. “Ohoh kowa ɗan sa ya sani”. Suna shiga Jannart tai murmushi tana kallonsu jin suna haɗa baki wurin ce mata sannu da kuma miƙa mata yaran. Kai ta ɗan jingina jikin gado tace. “Bacci nakeji”. Da sauri Raihana tace. “Ki haƙuri my Aunty rikesu ki gansu”. Cikin kawaici tace. “Nifa bacci zanyi”. Cikin Kekkyawar mu'amala sukace to. Hakane yasa suka kwantar da yaran kusa da ita, kana Raihana tace. “Zeeyada muje mu barta tayi bacci." To tace kana suka fita. Su Riyyam-nsra kuwa suna fita dan tafiya masallaci. Riyyam-nsra ya kira Rayyern. “Hamma Rayyern kana inane?”. Cikn sanyi yaci gaba da tuƙin tare da cewa. “Masallaci zanje, na isoma”. Da sauri yace. “Wanne masallacin". “Al'furƙan”. Ya bashi. “Ok to nina gani nan in munan bayanka”. Fakin yayi yana kallon motarsu ta cikin madubin. A hankali ya fito cikin motar tare da kallon Riyyam-nsra daya nufosa fuska cike da farin ciki. “Ya akayi”. Yace yana rufe motarsa. Cikin jin dadi yace. “Al'bishirinka Hamma Rayyern”. Da sauri ya juyo yana kallonsa, sai ya kuma kalli Ramadan da shima yake murmushi cikin sauri yace. “Goro, Jannart ta haihu!?”. Yayi tambayar cikin tsananin zumuɗi da fata da alamun shine abinda kawai yake ganin za'ayi masa albishir. Cikin dariya Riyyam-nsra yace. “Eh Alhamdulillah my Aunty ta haihu lfy har mun dawo gida”. Cikin tsananin mamaki sukabi Hamman nasu da kallo, ganin ya tafi ƙasa yayi sujjada a gefen titin. Cike da happy Riyyam-nsra yace. “Kayi sujjada kam da kyau Hamma Rayyern domin yan biyu ma Allah ya bamu mace da na miji”. Jin wannan abu yayi masifar sashi farin ciki. Haka yasa cikin tsananin jin dadi ya taso tsaye. Haɗesu yayi duka biyu ya ruggume yayinda tuni hawayen jin dadi ke kwaranyo masa, murya na rawa yace. “Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Rana kamar yau a wannan masallaci a wannan wurin acikin wannan motar Barrister yace ya bani Jannart a lokacin kallon mahaukaci nayi masa, ashe yamin dukkan gatan duniya ne, gashi kuma yau a dai-dai wurin akamin albishir da yara biyu daga Jannart”. Jin an tada iƙamane yasa sukayi sauri suka shiga Masallacin. Ana idar da salla kuwa bai jira komaiba yayi gida. A gidan kuwa, duk su Zaiton suna Falon Raihana, suna cin sauran gashin da Mamy taiwa mai jego. Mammy kuwa ta wuce ɗakinta. Ita kuwa Mamy tana kitchen. Shiyasa daya shigo babu kowa a falon. Da sassarfa ya haura sama tun daga bakin ƙofar bedroom din nasu yake cewa. “Janna! Jannart”. Cikin ɗan baccin data farane ta buɗe, idanunta, tare da miƙewa zaune. Da sauri ya iso kan gadon. Ruggume ta yayi tsam a jikinsa cike da tsananin jin dadi yace. “Alhamdulillah Jannart Allah yayi min gatan duniya”. Murmushi tayi tare da kallon yaron daya buɗe idonsa yanata rarume-rarumen hannunsa yana kaiwa bakinsa. Da sauri yasa hannunsa ya ɗauki yaran duka biyu ya ruggume su tsam a jikinsa tare da jawota ya haɗa da ita, cikin tsananin jin dadi farin ciki wanda a wurin uban da bai taɓa haihuwa bane kaɗai ake ganin wannan ya ruggume su. Domin kiji in dai ke ta biyuce an taɓa masa haihuwa to zaiyi farinci bawai bazaiyi ba, amman ba kamar irin farin cikin da wanda bai taɓa haihuwa bai taɓa ganin gudan jininsa ba. Jin yaran suna mutsu-mutsu ne, da kuka yasa, Rayyern yin saurin tallabosa. Cikin tarin so, yace. “Janna kalli yunwa yakeji bashi mama”. Cikin longoɓarwa da kai tace. “Naan a bashi ruwa”. Da sauri yace. “A'a”. Ya ƙare mgnar yana tattare rigarta yayi sama dashi. Nonon ta na hannun dama ya fitar, kana ya ɗaura mata yaron kan cinyarta tare da tallabe kansa. Yasa hannunsa ɗaya ya liƙa bakin yaron kan nono. Da ƙarfi ta rumtse idanunta tare da cewa. “Zafi”. Sabida yadda yaron ya damƙi bakin nonon ya fara zuƙar neman abinci. Ganin yadda tayine, yasashi, sa hannunsa kan Caɓɓullenta yana shafawa a hankali tare da cewa. “Sorry my life kiyi haƙuri ko, yasha, kawo ɗayan mu bawa mai haƙurin”. Ya ƙare mgnar yana mannawa macen ɗaya nonon, a hankali ta kama tana zuƙa a hankali. Murmushi tayi tare da shafa kanta kana ta kalleshi tare da cewa. “Yar al'barka mai haƙuri komai a hankali takeyi banda shi wannan sarkin gaggawa”. Murmushi yayi mai sauti tare da cewa. “Shima ɗan al'barka ne, to ba kika haifi mai kama da Riyyam-nsra ba”. Murmushi sukayi cike da jin daɗi suna shafa kan yaran tare da sa musu al'barka. Shigowar Mammyn ne yasashi ɗan matsa, ita kuwa cikin kauda kai tace. “In sun sha a kasosu falo su Abbanku na jira”. Cike da jin daɗi yace. “Mammy zokiga masu kama da tagwayenki”. Kwaffa tayi tare da cewa. “Yoh da sun samu kyan tagwayena ai da sunji daɗi”. Dariya sukayi duka kana ta fita. Bayan sunsha ne, ya amshi macen suka fito falon. Cike da kunya ta miƙa wa Baba Mauɗo, shi kuwa ya miƙawa Abba. “Masha Allah, abu yayi kyau Allah ya raya mana su bisa imani, ya baki lfyar shayarwa”. Su Abban suka haɗa baki wurin faɗa. Cike da jin dadi Rayyern yace. “Amin ya Allah”. Ita kuwa a kunyace ta sunkuyar da kai kana tace Amin a hankali. Daga nan sukayi musu addu'a, kana Baba Mauɗo yayi musu huɗuba. Daga nan suka tafi. Ana sallan la'asar Aunty Dijat da Mom sukazo, da Abdul. Da dare suka koma suka bar Mom ɗin danyi mata zaman jego. Cikin kulawa Mom ta zauna ana, ita tai ta kula da ita yayinda Mamy ki taimaka mata. Ta haihu da kwana uku Ummu da ƙanwar Aunty Zee mutanen Gembu membila suka samu isowa. Alhamdulillah yara da mai jego suna samun kekkyawan kulawa. Ranar suna yara sukaci sunan Abba da Mamy. Muhammad Bashir, da Ruƙayya. Bisa kawaici, Jannart tace a bari sai randa ta haifi mai kama da ita ayiwa Mamanta mai suna. Bashir suna kiransa da Daddy dan kawaici, Ruƙayya kuwa suna kiranta, Ammi, bisa ƙara. Mai jego da yaranta sun ɗebi suuturu na musamman. Sannu-sannu bata hana zuwa sai dai a daɗe ba'a jeba. Yau saura kwana biyu rak Jannart tayi 40. Yara sun cika sunyi kuɓul-kuɓul dasu kai kace yan wata ukune. A hankali ya shigo cikin ɗakin yana mai leƙawa, ko Mom na ciki. Murmushi Jannart dake sauyawa Daddy Pampers tayi tare da cewa. “Abban Ammi me kake leƙawa?”. Murmushi yayi tare da ɗaukan Ammi dake wasa, Goshin ya ɗan sumbata tare da cewa. “Ina tsamman Mom na nanne ai”. Cikin dariya tace. “Ai ɗazun nan Yah Azeez yazo ya ɗauketa tunda mu munyi 40 gwara ya ta koma ta kula da Zaiton da tayi nauyi". Cikin sauri yace. “Ta koma kuma baku gaya min ba haka akeyi ne”. Cikin sakin murmushi tace. “Yoh ba dama ta kamo kake soba”. Da sauri yace. “Eh amman dai ai in zata koma zanyi mata ihsani”. Murmushi tayi tare da cewa. “Abba yayi mata kyauta sosai fa". Kanshi ya jinjina tare da cewa. “Na Abba da ban nawa da ban, kice mata ta shirya umrar Ramadan da ita za'a”. Cikin jin daɗi ta faɗa jikinsa ruggume ta yayi tare da cewa. “In sha Allah mu kuwa jini jirginmu zai tashi zuwa Mascow dan acan zamu maida mahaifa, muda dawowa sai matar Riyyam-nsra ta haihu ko Zaiton” Haka kuwa akayi washe garin washe gari jirginsu ya tashi zuwa Mascow. Kasancewar isan dare sukayi shiyasa, suna isa suka yada zango. Suna baccin gajiya, ɗan sun samu gidan fes-fes. Washe gari da asuba, suna tashi Rayyern ya wuce masallaci. Ita kuwa Jannart tana idar da salla, wonka taiwa yaran, tare da kimtsa su cikin kayan sanyi, duk da yanzu ba wani sanyi sosai akeyi a Mascow ba. Medasu tayi ta kwantar bayan ta shayardasu. Sai kuma ta miƙe ta fito falo. Komai na falon tsab dashi. Numfashi mai sanyi ta fesar tare da lumshe idanunta, abubuwa da dama ne suka fara dawo mata cikin rayuwarsu ta baya. Murmushi tayi lokacin da ta tuno ranar da ta fara ganin shi ba kaya ya jawota ya fito da ita waje. Sai kuma ta nufi kitchen tana lumshe idanunta tuno ranar da ta fita shan ruwa da dare shima ya fito sukayi karo. Dariya mai ɗan sauti tayi lokacin da ta tuno ranar daya bita a guje babu komai a jikinsu, daga ɗakinsa har ɗakinta. Cike da mamaki take kallon kayyakin buƙata da aka jibga a kitchin din. Ganin hakan ne, yasa ta naɗe hannun rigarta ta farayin girki. A fili tace. “Uhmmm Naan kenan wato sai yanzu zai cika min burina na inyi girki da kaina”. Cike da karsashi tayi musu kekkyawan breakfast, zuwa ƙarfe bakwai dai ta gama komai. Sauri-sauri ta shiga bathroom, wani ɗan ƙaramin roba ta buɗe, wanda yakeda haɗin Maliƙi. Wanda ta saya wurin AYSHA ALIYU GARKUWA. Ɗan ƙankani ta lakuta, kana ta saka. Tare da haɗa ruwan ɗumi Cike da mamaki tace. “Yah Salam lallai wannan shine maliƙi domin ya liƙeta kib ta koma kamar bata taɓa sanin namiji ba bare haihuwa, wallahi tallahi haka yake maliƙi sha yanzu magani yanzu. Ɗan sabulun hadinsa ta ɗauko ta wonke jikinta sa kar domin ko karamar yatsarta bata shiga. Kai ta jinjina tare da cewa. “Gwara da Allah yayi nasa daɗi har maɗigan nan tun kan isa maliƙi da babu hanyar shigansa”. Wonka tayi fes kana ta fito. Sassayan culaccar sirrin ta shafa tare da ɗan murza shu'umar humra. Wasu tattausan riga da wonɗo tasa, tare da hularsu, kana ta fito falon. Tana fitowa shi kuma yana shigowa tsakiyar falon. Wani irin sassayan numfashi ya shaƙa tare da lumshe idanunsa kana ya buɗe mata hannunsa, alamun tazo. Cike da yanga ta faɗa jikinsa. “Yah Salam”. Ya faɗa da ɗan ƙarfi tare da ruggume ta ƙam. Ita kuwa a hankali ta ɗaura tafin sawunta kan rumfar sawunsa. Kana tasa hannunta ta maƙale wuyansa. A hankali ya fara taku, wanda riƙon da sukayiwa junansu ne yasa suke tafiya a tare. Bedroom ɗinsa ya shige da ita. A tsakiyar ɗakin suka tsaya, Hannunsa yasa ya tallabo haɓarta, lips ɗinshi ya manne kan nata wani irin amintaccen tsotsa yayiwa lips ɗinta wanda ya sata, buɗe baki tare da cilla masa tongue ɗinta cikin bakinsa, ai kuwa a haukace ya cafe, wani irin zazzafan kiss sukeyiwa juna tamkar zasu haɗiye harshen junansu. Wani irin numfarfashin suke sauƙewa a tare. Tuni jikinsu ya ɗebi rawa da karkarwa. Faɗawa sukayi kan gado, suna cirewa juna kaya. “Washhhhhhhh Naann Zafee”. Jannart ta faɗa a gigice lokacin da taji ya ziyarceta. Shi kuwa wani irin ihu ya saki tare da cewa. “Wayyo Allah duniya mai dadi Jannart budurci biyu kika bani, wlh yauma da budurci na riskeki”. Wasu irin surutai masu haɗe da magagin daɗin so da soyewa sukeyiwa juna. Sune basu sahirtawa junaba sai kusan ƙarfe tara da rabi. Wonka sukayi kana suka fito sukayi breakfast, a falon suka komawa ruwa. To dama abinda yasa ya kwasota sukazo Mascow kenan. Dan yaji dadinsa ya kuma more. Ya kuma more abarsa. Watansu biyar a can, kana suka dawo, bayan yasa an killace mata gidan shi kuwa ya sayi wani babban gida a can. Bayan sun dawo da mako ɗaya rak Zeeyada da Zaiton suka haihu rana ɗaya, Zeeyada Namiji Zaiton kuwa macce. Rayuwa taci gaba da tafiya, komai bisa tsari. Arziƙi da wadata na ƙaruwa. Alhamdulillah Jannart kuwa ta koma bakin aikinta cike da jin daɗi. Usman PA, yayi haure, wata yar uwarsa a Gombe. Salman kuwa shima tuni yayi aure, wata Kekkyawar balutanar Adamawa. Lokacin na tafiya Rayuwa na juyawa. Kwanakin na mirginawa zuwa makonni. Makkoni na tafiya eh zuwa watanni. Wattani na juyewa zuwa shekaru. Bayan tsawon shekaru ashirin da takwas. Ammi ce wacce take auren ɗan yayan Zeeyada, kuma can Ethiopia suke sa zama. Tazo da yaranta, sunyi wata ɗaya yaune zasu koma. Ruggume Jannart dake tsaye tsakiyar falon tayi cikin zubda hawaye tace. “Ummee zanyi kewarku”. Cikin tura baki Daddy yace. “Jita dan Allah, wani ne yace kiyi aure, aurenma har Ethiopia, ni kinga ko mace ban auro yar nesaba, dani da Suhailat na yan gida ɗaya." Ya ƙare mgnar yana jawo wata Kekkyawar matashiya da ɗan ciki a jikinta. Suhailat ɗiyar Ramadan da Rainaha kenan ita kaɗai Allah ya basu. Kuma ita Daddy ya aura. Tura baki Ammi tayi tare da cewa. “Allah ne ya kaini can”. Murmushi sukayi baki ɗayansu. Riyyam-nsra da an girma yana riƙe da wata Kekkyawar baby. “Ke Ishma amshi diyarki". Ya faɗa yana miƙa wa Ishma yarsa ta fari kenan ɗiyarta. Sai kuma ya kalli Ammi tare da cewa. “Kinga mu tafi kin san biyar dai-dai zaku tashi. Ki dena kuka nanda wata shida ma zamuzo da Zeeyada auren Uncle B”. Cikin jin dadin jin hakan ta saki Jannart tare da rusunawa gaban Rayyern dake zaune da farin glass a idonsa. Kanta ya shafa tare da cewa. “Allah yayi miki al'barka ya maidaki lfy”. Cikin zubda hawaye tace. “Amin Abeeh harda kai zaka zo ko?”. Cike da son ɗiyar tasa yace. “Zanzo dominki, tashi ku tafi, kada kisa Ummeenku kuka”. Da sauri ta miƙa ta fita tana sharce hawaye. Kana duk sauran ƙannen nasu sukabi bayansu. Riyyam-nsra ya sasu a gaba. A falon ƙasa suka samu Abba Baba Mauɗo da Ramadan dasu Mammy. Nan suma kab sukayi mata rakiya zuwa harabar gidan. Mammy na ce mata ta dena kuka nan kusa zasu zo. Su kuwa sauran ƙannen nata ƙab mota suka shiga mota huɗu tafi Airport yi mata rakiya. A can falon saman kuwa. Cikin lumshe idanu Rayyern yasa hannunsa ya jawo Jannart. Kan cinyarsa ya ɗaurata suna fuskarta juna. Hannunshi ya cusa cikin rigarta ta ƙasa tare da cabke Caɓɓullenta da suke nan cas gwanin kyau, zillo tayi tare da cewa. “Wash". Shi kuwa kanshi ya ronƙofar tare da cewa. “Habba *ƳAR FULANI*, ba kunya zakiyi kuka kan ɗiyarki ta fari”. Baki ta tura tare da fara zame masa wuyan rigarta alamun bashi dama a hankali tace. “Wallahi *(MI WASMITI) *NAYI NASAMA* dana amince akayiwa Ammi na auren nesa”. Matse nimples ɗin ta yayi a hankali tare da murza murya can ƙasa yace. “Kinga *NAMIJI BAYA KAƊAN* Alokacin babu yadda Daddy da Saif basuyi ba, dan kada ayi auren kuka nace keda ita gashi yanzu kune masu kuka”. Fuska ta narke tana mai jan mazargin winɗonsa tace. “To ai wai naga kamar shima Abdulkareem *BANDIRAWO* ne tunda ɗan uwan Zeeyada nefa." A hankali ya fito mata da D ɗin sa ya damƙa mata shi cikin tafin hannunta murya narke yace. *“TAUSAYAWA JUNA* ne ya kawo haka”. Da sauri tace. “A'a ai shi aure *RIGAR KOWA* ce ga mata Kuma *RUBUTACCEN AL'AMARI* ne”. Cikin sanyi tare da fesar da numfashi jin yadda take lailaya mishi kan D ɗinsa yace. “Shhhhhhhh Ashhhhh na yarda *HUKUNCIN ALLAH* Ne”. Fara sunkuyowa kansa tayi tana cewa. “Kuma ai gashi ko ba komai mijinta yana sonta Ya kuma zame mata *GARKUWA* Da sauri yace. “Sosai ma kuwa domin shi aure shine *TUBALI* ko wanne farin ciki.” Ta ƙare mgnar tana zira D ɗinsa cikin bakinta, wani irin masifeffen harbawa D ɗinsa tayi tare da miƙewa a zabure. Ya ruggume ta cak ya ɗauke ta suka shiga ɗakin. Ƙofar ya maida ya rufe tare da cewa “Mu rufe tun kafin AYSHA ALIYU GARKUWA, ta iso ta samu abin rubutawa makarantan ta." Aiko kafin in isa bakin ƙofarma, tuni sun rufe. Da sauri na dawo falon ƙasa nan ma, babu kowa koda na fito WOJEMA ba kowa. Haka yasa nayi tsuru-tsuru da tarin takardu dake hannuna to yau dai babu abin rubutawa. Na faɗa a hankali tare da juyawa na nufi tasha. Motar Adamawa Yola na shiga na nufi garinmu Rugarmu inda nafi wayo tunda kanawa dun koroni...! Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Allah na gode maka daka nuna min ƙarshen wannan littafin nawa lfy. Ya Allah ka gafarta min kurakurai na. Ka jikaina kayi min gafara, abin mai kyau dake ciki Allah ya haɗamu a mizanin. Afwan! Afwan! Afwan!!! Ina neman yafiyarku! Mace, ko na miji, babba ko yaro, ko yarinya, na kusa dana nesa, wacce na sani da wanda ban sansuba basu sanniba, kuyi hakuri ku gafarta min ku yafemin wala Allah akwai wanda baiwa ba dai-dai ba yayin rubuta labarin nan to bada nufi bane ajixanci ne irin na ɗan Adam. Wata ƙil kinmin mgn yawan mutane ko aikyuka ko halin gajiya yasa nai miki tarbar da bakiji daɗinta ba. Ki yafe min dan Allah. *Wannan littafin gaba ɗayansa sadaukarwa ne ga Mahaifiyata Fatima (Dedde na) Allah Ubangijin talikai ya jikanki da rahama yasa kin huta, yasa aljanna ce makomarki muko in tamu tazo Allah yasa mu cika da kyau da imani, Allah ya shirya miki mu ahlinki da kika bari mu kasance miki yaya na gari🙏🏻😭* Littafin TUBALI na kuɗine idan kinaso ki biya. 1k kacal in tura miki shi Complete. 09097853276. Shine number ta, in Zaki biya kuwa ga asusuna 0661110170 GTBank AISHA GARKUWA ALIYU, sai ki turo min shaidar biyanki ta whatsApp number na 09097853276. Masu karan tamin littafi su maidashi Audio books tura min littafina Facebook ko Wattpad ko Telegram, ko Bakanddamiya ko wasu kafafen sadarwan dan GIRMAN ALLAH DA ZATINSA DA MAZANSA Da darajar IYAYENMU da sonku da Annabi Sallallahu alaihi Wasallama, da tsarkin al'ƙur'ani da girman kujerar al'arshi. Ku bari bana so. Duk wanda yayi min haka Allah ya isa ban yafeba! Ya Allah ka gani ga number ta ga Kuma asusuna ga kuma haɗasu da kai da Manzonka da nayi. In suka karanta min littafina suka maidashi Audio bada izinina ba ko amincewa taɓa *Ya Allah kayi min sakaiya a cikin dukkan lamuran rayuwarsu, ya Allah ka baƙanta musu rai fiye da yadda suka baƙantamin Ya Allah ka haɗasu da asara da rashi cikin dukkan kasuwancinsa kamar yadda suke sanadin yi mana asara, Ya hayyu ya ƙayyum ka haɗasu da masu munafurtansu a cikin kasuwancinsu da duk wani abu dake kawo musu kuɗi, kamar yadda suke muna furtarmu su saya littafinmu su fitar suyi ta turawa wasu ya Allah ka haɗasu da masu yi musu yadda sukeyi mana Al'farmar Annabi da al'ƙur'ani ka haɗasu da masu ha'intarsu da cin amanarsu dan* *Girman zatinka ya Allah Ya Allah kaga zuƙatan wasu su faɗi wasu kalamine a kanmu kawai dan su baƙanta mana rai Ya Allah ka baƙanta musu rai ka haɗasu da masu yi musu kutse cikin rayuwarsu ta zahiri.Ya Allah kaga ba nufinmu kenan marubuta aita ciwa juna zarafiba.Ya Allah duk mai son ci mana zarafi ka hadasa da masu ci masa zarafi. Yah Allah duk wacce ta taɓa karanta min littafina Audio ba tare da izinin naba da mai karantawa na gaba, da cika bakin isa.Ya rabbil samawati ka haɗata da haɗata da asara, tashin hankali, mijinta yayi mata shegen duka,😂😂 in budurwace saurayinta yayi mata ligib. Akan hakkina, domin babu wanda yasan wahalar da marubuci ke sha sai marubuci ɗan uwansa Dare da rana safe da yamma baka da nitsuwa baka da hutu* *Tunaninka hannunka lokacin ka, kwakwalwar ka, yaranka maƙotanka yan uwankaa duk basu samu lokacin ka yadda suke buƙata ba, sabida rubutu.* *Sai kayi wata uku huɗu biyar kana abu ɗaya rana ɗaya wata ƙatuwar banza wacce bata san darajar Allah da* *Manzonsa da iyayenta ba, kwatsam ta fitarma dashi wai dan ta hanaka samun ci gaba, ko wata ƙatuwar banza zinɗiƙiya da bata da basirar rubutu bata darajar harshenta na kasancewarta matar aureba ta ɗauka ta karantashi Audio ta rinƙa turawa a Groups dunta ana biyan ta mazan da ba nataba. Najinta kuma mijin natama bai saniba bare ya amince mata.* *Kunci wuta wallahi tallahi Allah ya isa bazan taɓa yafe mikiba har gaban abadan, kece kika sani jan Allah ya isa a kan littafina a tarihin rayuwata ta rubutu. Allah Ubangijin ya baƙanta miki fiye da yadda kika so baƙanta mini.* Zama lfy yafi Zama ɗan sarki, in bakiyi min ɗaya daga cikin abinda na lissafa ba, to kada ki tsargu, in kuwa kika tsargu to kinayi kuma keda Allah, ban kuma yafeba, bazan kuma yafeba. Allah ya sadamu lafiya a littafina na gaba mai suna. *FATTANAH* ~GARKUWA SABON SALO~ Inkiya *MOH ALLAH WUJI FURƊATA* *GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA Allah ya ƙaddara saduwarmu kan al'khairi. Amintattun makarantana. *Alhamdulillah duk mai sona ya tayani farin ciki na gama wannan littafin na huta, zanyi bacci son raina in Naga dama inyi sati bana online bani da fargabar haƙƙin mutane, inje biki inje suna nayi baƙi su samu lokaci na da nitsuwarta masu sayan kayana su samu cikekken bayani da nitsuwa da lokaci na, kai Alhamdulillah gama littafi nada daɗi wallahi* By *GARKUWAR MARUBUTA*