🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *OH* *ALLAH* *HELP* *MY* *COUNTRY* 🇳🇬 *AND* *MY* *RELIGION*🕋 *PAGE*⏯1⃣ *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINQAI* Likita! Likita!! Likita!!! Wani dattijon Bafulatani ke fadi, sanye yake da Riga da wando "yar Shara light green irin wanda mazan fulani ke sawa da hulansa malfa wanda akasaka da kaba bakin takalmine kwafta na roba akafanshi yana rataye da Goran ruwansa a wuyansa da sandansa ahanunsa farine shi kal har yana Kore Kore kyakykyawa dashi, kallo daya zaka masa ka fahimci tsananin damuwan da yake ciki gudu gudu yakaraso jerin dakunan ganin likita yana kokarin kutsa kansa sai dai cincirindon mutanen da ke zaman bin Layin ganin likitan ne yasa shi yin turus awajen yana kalle kalle Daga dan gefe ya hango wani daki guda daya bai da layin mutane sosai ahanzarce ya nufi dakin baiyi wata wataba ya murda handle din ya shiga, wani matashi ne zaune akan kujera yana sanye da jeans blue da shirt light pink da lapcoat asamanta da fari kal din glass manne a idonsa matashin dan kimanin shekaru 27 fari ne shi amma ba kalba yana da kyau sosai, Rubutu yakeyi, gefenshi wata nurse ce tana shirya files agabansa, yakaraso gabanshi yana fadin Likita likita "yata zata mutu don ALLAH kataimaka min kazo ka dubata, Dasauri likitan yadago kai yana kallonshi ganin yanda jikin sa yake barine yasashi yatashi ahanzarce yana kokarin fita daga cikin kujeran zamanshi yace " ina take? Da yatsa ya nuna masa hanyan waje tana can jikin mota Doctor, Don Allah ka taimakeni kar in rasa ta bata ko iya tsayuwa, Doctorn ya dubi nurse din da take shirya folder yace " sister jeki shigo da ita, cikin girmamawa tace " Ranka ya Dade ba nan ya kamata yakawo taba G O P D zai kaita in suka duba suka ga case din yafi karfinsu sai suturosu nan, "no problem sister shigo da ita kawai ya fada yana kokarin zama, ta karasa ta dauki well chair tafita gudu gudu dattijon yake binta har suka isa inda yarinyan take kwance agalaibaice take batasan inda take ba, Shi yadagata yasata aciki nurse din ta turo har office din, nan ya umurcesu dasu kwantar da ita akan gadon da yake office din, Ya jawo kwalin hand glovs yazari guda biyu yasa ahanunsa sannan ya karaso gadon yafara dubata kusan minti biyar yana dubata sannan yaja jininta yazuba a "yar kwalba ya mika ma nurse din yace" sister akai aje amana test yanzu mukeson answer tadan rusuna ta karba tafice, ya dauko srinji yaja ruwan Allura yamata yazare glovs din yazuba a dosbin sannan yakarasa wajen fanfo ya wanke hanunsa yagoge sannan yadawo yazauna sai lokacin yadubi dattijon yace" bismillah Baba zauna anan yanunamasa wurin zama, yazauna yana ajiyan zuciya, sabon file yadauko ya bude yayi dan Rubuta sannan ya kalleshi, Baba meye sunan Mara lafiyan? Yace sunanta Dija Bukar, Doctor yayi dan murmushi yace Baba Dija ba suna bane, kafadamin asalin sunanta, haka muke kiranta yaro, Doctor yakara dan murmusawa Yace Baba na Asalin sunan ai KHADIJA ne, ko? Eh hakane asalin sunanta khadija Abubakar, "yauwa Baba adinga cikamata sunanta yafi, "hakane dannan amma tafi gane Dijan yayi murmushi yace" Meyasa metane Baba? Wlh ciwon cikine yake damunta sannan wani lokaci da daddare sai jikinta yayi zafi kamar wuta kuma tana yawan kukan ciwon kai ga amai komi taci sai tayi amai, yadanyi rubutu sannan yadago ya kalleshi yace "tun yaushe ta fara Baba?, "kusan wata kenan tana fama, "wata? Likitan ya fada yana zaro ido "haba Baba wata guda tana ciwo anma ba kukaita asibitiba? " mun kaita wani asibiti can gaba da ruganmu sati d'aya suka sallamemu muka koma gida ba sauki shine muka sake komamusu shine suka turo munan, Sai da yagama Rubuce Rubucensa, sannan ya kalleshi duk ya diririce sai zufa yakeyi tun kafin yaye magana Baban ya rigashi, araunane yace" Likita me ke damunta? Zata tashi kuwa? Doctor ya gyara zama yace "ka kwantar da hankalinka insha ALLAH zata tashi bansan damuwanba tukun sai ankawo saka makon gwajin sai asan abin yi, daidai lokacin nurse din tashigo ta mika masa result din Bayan yagama dubawa ya jawo takarda yayi rubuce rubucensa ajiki ya mika masa, yace "Baba wannan magungunan za'asayo, yakarba yana Dubawa " a'ina ake sayarwa? Doctor yayi jim "Baba kaikadai kazone bakazo da wani wanda zai sauna da itaba? Ni kadaine Likita ba damuwa zan kula da ita Doctor Yadago ya kalli nurse yace" sister hadashi da cleaner ya nuna masa phermercy Baba kazo da kudi? "Eh nazo da kudi sosai ko nawane zan iya saye. Insha ALLAH, "ok to kabi wannan zata hada ka da wanda zai nuna maka wajen da ake saida maganin, tana kaishi ga dawo, tadan rusuna tace "ranka yadade kana da petaint guda biyar da suke da appointment naganinka yau, yadan lumshe ridonsa yabude, yace " bazan samu daman ganinsu ayauba amma kidauki files dinsu ki kaima Doctor Habib yadubasu, tadan juya idonta Doctor bakwai guda daya da yake da bukatan ganinka bazaiyuwu yaga waniba sai kai, ok bani filedinsa naga meye Case dinsa? Saida ya duba shi sannan ya tashi yace" , inaso amai da yarinyannan world yanzunnan yafada yana fita, kai tsaye word din Ya nufa yana duba wasu da yakwantar bayan yadan dubasu yadawo jikin gadon da da'aka kwantar da ita, har yanzu bata cikin hayyacinta, dai dai lokacin baban yashigo da magungunan Drip ya daura mata sannan ya samata magungunan, yajuyo yana cire gloves din hanunsa yana kallon Baba da ya dogare sandansa ya harde kafafunsa ya kurama diyar tashi ido, saida ya wanke hannayensa sannan yafita can sashin Cosmo ya nufa, Tunda mama jummai ta hangoshi ta tasi da saurinta tana washe baki don tasan abun nima yasamu, duk lokacin da taga Doctor KB yazo wajen da Duke tasan kakanta ta yanke saka don ba karamin kudi yake bataba ta kula da peteint Sannu Doctor tafada dai dai lokacin da ta iso wajensa yadan murmusa cikin girmamawa yace "mama karki gaji Dani don ALLAH wani datijjone yazo da "yarshi, anbata gado kuma shi kadai yazo baizo da kowaba, Da saurinta ta katseshi Lah bakomi likita za'a kula dasu yanda yadace ALLAH dai yasakama da khairan irin wannan taimako da kakeyi, Baice komiba yajuya ta rufa masa baya Zaune suka sami Baban yarafka tagumi ya tsura mata ido , Doctor KB yace" sannu Baba yadora da zaka iya tafiya yanzu, kaje kayi sallah kahuta ga mama zata cigaba da kula da ita in akwai abun da kake bukata kuma kasanar dani, Baba yadago yana dubanshi yace" bana bukatan komi likita nagode sosai da karramawan da kamin Allah ya maka Albarka, mama jummai ta amsa da Ameen, Doctor KB yajuyo da kallonsa ga nurse ita ma shi take kallo tana mamakin Doctor KB aduk lokacin da wasu daga Kauye sukazo da Mara lfy muddin case din ahanunsa yake sai ya dauki dawainiyansu wasu kamma kacokam din maganin shi zai ke saya yana musu amfani dashi Sister hadashi da baba Garba yanuna mishi dakin da zai zauna aciki yajuya ba tare da yaji daga garetaba, Kai tsaye office dinshi yanufa bayan yakammala abunda zaiyi yafito ya nufi word anan ya samu Doctorn da zai karbeshi, Yafara mishi handing over har suka iso kan Dija da zuwa yanxu ta farfado bacci takeyi Doctor na'im yace " wanna yaushe aka Admitting dinta? KB yazura hannayenshi a aljihu yana kallonta yace" Da safe aka kawota kuma case dinta serious ne typhoid ne yamata chronicHar yana shirin taba heart dinta ga malaria shima yayi mata munmunan kamu kasan mutanen namu San basa son zuwa asibiti saida ciwo yagama mata illa aka kawota, yafada yana shafa sajensa ransa a dagule amatsayinsa na cusaltant Sam baiji dadin ganin result din yarinyanba, Doctor na'im yagirgiza Kansas cike da takaici yace "ba FULANI bane sam bansan yaushe zasu daina irin wannan haliba, yanzu me yakamata amata? Yajuya yana fita yace" yanzu saidai gobe in Allah yakaimu, Yana bude motansa ya hango Baba zaune duk hankalinsa yatashi katuwar darduma yadauko abayan motansa yakaraso inda Baban yake agefe ya shinfida masa "yace Baba ga gurin zama nizan tafi gida insha ALLAH zanzo da dare, "likita yaza muyi inkatafi? Yadan murmusa "Baba kanaji da wannan"yar taka gaskiya " Ayyah Likita mamatace fa awajen, Murmushi likatan yayi yace "karkadamu na damqata ahanun wani likita zai kula da ita, yajuya yatafi sai godiya yake masa, Tun kafin yayi horn masu Gadi suka wangame gate ya shigo idonsa akan Mami sai sintiri take atsakar gidan dama yayi tunanin za'ayi haka murmushi yayi ya bude Motan da sauri ya nufo wajenta atsakiya suka hadu tayi saurin riko hanunsa cikin damuwa saida takaishi har cikin falo sannan takalleshi da damuwa "Haba Kabir meyasa ? Meyasa ka koro body gaurd dinka? Ka zauna kai kadanka tsawon wannan lokacin awaje? Kasan damuwan da kasani kuwa? Nakasa samun nitsuwa gashi ka kashe wayoyinka Kabir kamanta abun da yafaru abayane? Yakamo hanunta yana murmushi" bakomi Mami kafin infita sai da nayi Addu'an Safiya da maraice sannan nayi Addu'an hawa abun hawa nakumayi na barin gida ba abinda zai sameni ina da bodyguard din gaske ajkina Mami pls banison kidinga daga hankalinki innafita ni kadai ta sauke ajiyan zuciya "nasanka da sakacine kabir don ALLAH kadinga tayani kulawa dakai, tafada tana shafan Kansa Insha ALLAH My luvly mami Yamiqe zai fita Mami tace " ga Abinci fa yana jiranka eh zanyi wanka ne Mami aifa ko kwado haka yaganka yabarka Indai wanka ne sauran daganan kuma inji shiru nayi magana kacemin aidaga fitowankane bacci ya kwasheka Baka saniba, yajuya yana dariya har zai fita yadawo yace" Mami akwai wanda za'a kaiwa Abinci Asibiti "to yau kuma wa kasamo ko mutanenkane? "no wa incan an sallanesu wani dattijone Mami shi da "yarsa bafulatanine wlh yadanyi karanin tsaki yana shafa Kansa Mami tace " meyafaru kuma? "tausayi mutumin yabani yana matikar son "yartashi gashi kuma zata mutu tabarshi arazane Mami tazaro ido "kamar yaya zata mutu ta barshi kabir? Yadan furzar da numfashi Mami sunriga da sunbarta agida ciwon ya mata illa zaiyi wuya ta tashi, cikin damuwa Mami tace "wannan na ALLAH ne kabir karkasake fadin haka aqidankune kawai na likitoci amma tsananin ciwo bai kawo mutuwa, yadaga kafadanshi alamun shikenan yana tafiya yana fadin Mami da ALLAH ashirya akai musu yanzu mama jummai tana wurin "ok yanzu za'akai, yashiga part dinsa yana balle maballan rigansa akayi knocking yabada izini aka shigo sai da yazanme rigan sannan yajuyo suna hada ido da sani yaballamasa harara, yana dariya ya karaso har gabanshi yace" haba KB me kuma nayi? Cikin dakewa yace" Haka mukayi da kai? Bance karkabari Mami tagane kunbarni a can kundawoba? Shine har da cemata na koroku ko? "No bahakabane KB akwai matsalafa sosai cikin barinka kai kadan, yadora hanunsa kan bakinsa "shiittt Sani kudaina wannan tunanin abunda yafaru ya wuce kuma ma wancan lokacin da akasa bom amotana ai ba a asbiti bane kamanta can wajan meting din campani ne? " To inbanda KB kasan daga ina aka biyoka? Ai ko ba komi xamu kula da motanka yanda baza'a samu daman samaka wani abunba pls kaba Mami hadin kai wajen kiwon lfynka , "mmnhh naji jeka zanyi wanka ne kai dama ba aikin soja kazaba da low kayi dan kafi dacewa dashi parrot kawai, yafada yana shiga bed room Sani kuma yajuya ya fita yana dariya, kusan minti talatin yafito sanye cikin fara kal din lallausan jallabiya mai gotun hannu, Fallon Mami yashiga tun kan ya iso kamshin sa ya iso, Ahankali tadago tana kallonshi ta lumshe ido ta bude aranta tana gulmata kyau da Gayu irin na KB matsalansa. Daya dan banzan jin kai da izza, Tana matikan son KB tun ba yauba shiyasa fir taki zaman London wajen Abbanta kusan kowani qarshen watanni uku sai tazo Nigeria, wani alokacin har sai Abbanta yayi ta waya yananumata bacin ransa kafin ta koma NAFISA kenan " yar kanin Mahaifin KB Sam bai lura da ita ba har saida yazo tsakiyan Fallon tayi dan gyaran murya Yadago suna hada ido ya sakar mata harara ya wuce dakin Mami murmushi kawai tayi tabishi da ido ya murda handle din qofan ya leqa da kanshi yace "Mami na "tadanyi gyaran murya abayan gida maida qofan Yayi ya rufe ya dawo fallo ya nufi dining yazauna, ya dago wayansa yana danne danne, Nafisa ta taso tazo tajawo kujera daf dashi ta zauna tana. Kallonshi barka da dawowa mijina, yadanyi murmushi gefen baki "kinimi mijinki tun dare bai mikiba Kaine mijina insha ALLAH hade rai yayi batare da ya kuma tankawaba, tadan ya mutsa fuska "yinwa fa nakeji KB "toni meye nawa aciki dakike gayamin? Dai dai lokacin Mami ta iso " sai yanzu kagadaman fitowa? Ka wani shanya mutane suna jiranka "I'm sory my Mami " Nafisa samishi Abinci yadan yatsine fuska yace "Mami kina arhantar dani da yawa nidinfa mai tsadane, yaza'ayi ace wannan abarce zata samin Abinci Nafisa ta kaylkyale da dariya Mami "tace ina wani tsada ga gouron da bai da mata? "to ai Mami ke kika ki auraddani, gashi sa'annina daga mai da daya sai mai biyu ya fada cike da zolaya don kalman da mamin take yawan gaya masa kenan, Ta balla masa harara " tace af kar kadamu kwanannan zan auradda kai inaga ma. Kafin hutun nafisa ya kare za amuku aure Inyaso saita karashe karatun da aurenta Mami tafada cike da tsokana tana gimtse dariyanta don tasan tagama kunnashi Nafisa ji tayi kamar ta Goya Mami tsaban farin ciki dariya take qasa qasa tana kallonshi yayi kicinkicin da fuska yana danna wayansa har tagama zuba wa ta tura masa gabansa ta zauna Mami tajawo nata tafara ci tana dan murmushi, nafisa ta sunkuyo dai dai kunnensa tace" my luv ko inbaka abakine? Dan gajeren tsaki yayi yajawo abincin yafara ci "Mami ankai Abincin Asibitin ne? Eh dazu nafisa sunkai ita da driver, tabe baki baki yayi yace mhmm ALLAH yasa dai ba'amusu raahin kunyanba, Nafisa ta yamutsa fuska wa za'ayima rashin kunya? "Yan qauyan? Mami tace "CI Abincin ki nafisa baki sabo da halin kabir, Dadauri sauri yake shiri yana duba agogo yasan yanzu haka Mami tana tasintiri tana jiran shigowanshi, tsaf yagama shirinshi cikin wando cinos brown da shirt millk colour sai takalminsa sau ciki brouwn da farar safa aciki ya manna farar glass a idonsa ya dauki brief case dinsa brown yarataya akafadansa yana daura agogon hanunsa mai Cain din silve wayassa tahau ruri dan murmushi yayi yadauka yakara akunnensa "Hello Mami gani nan zuwa nagama, aqofan sashinsa ya taradda securitynsa suna jiransa hanu yamika musu daya bayan daya sukayi musabaha, yawuce sashin Mami tana tsaye jikin dining kamar yadda yazata nafisa kuma tana kan kujeran dining din, hannayensa biyu yahada waje daya yadaga yana kallonta da dan murmushi afuskansa yana juya kanshi "I'm sorry my Mami ta matsoshi tariqo hannayen ta zaunar dashi kan kujera tana fadin kar kadamu kabir nasan maganinka kwanannan zanyayeka in huta kaikenan kullum latti zan samarmaka mai hanaka wannan baccin, tana magana tana zuba mishi a falate shikuma sai murmushi yake yana kallonta, ta turomasa dumamen tuwon shinkafa miyar danyen kubiya don tasan shine fevourite dinsa ta zuba masa kunun gyada ta turomasa tana kallonshi shima din ita yake kallo Mami waye zai hanani baccin? Inna aurad dakai dakafara "ya"ya ai shikenan bakai ba baccin safe yadan murmusa yadauki spoon yafara cin abincin, Nafisa ta lumshe idonta ta bude tana kallonshi ko Rabin baibciba yature yana shirin tashi Mami tace " yanzu ko kununma bazaka shanyeba? Yadan shafi cikinsa "wlh Mami na qoshi ta tabe bakinta kawai tabishi da kallo, Bayangidan Fallon yashiga ya kurkure bakinsa yafito briefcase dinsa yahango rataye akafadan nafisa baikobi takantaba yafara sallaman Mami, Addu'o'in datasaba mishi tashiga mishi har sai da tagama yace" ameen mamina nafisa tamiko masa briefcase dinsa, yaharde hanunshi aqirjisa yana kallonta "da ahanuna kika samu? tadanyi farr da idonta "dannabaka ahanunka ai balaifi nayiba yajuyo da kallonshi ga Mami "yace Mami yarinyannan ta rainani kiga ko gaisheni batayiba, tazo yanzu zatamin rashin kunya Mami tace"ni na isa shiga tsakaninku? " Mami wlh in nagaisheshi kin amsawa yakeyi "shikenan Mami kinbani dama intattakata kenan? Mami tazaro ido waje ni inbaka daman kataka matarka!? Afusace yafinciki briefcase dinsa yafita yabarsu agun, Sam bayason Mami take hadashi da nafisa amaganan aure yafison suyi mu'amala da ita matsayin yaya da qanwa don duk familyn Su bawanda yafi shiri da ita irin nafisan Tunda yafito daga cikin mota yake gaisawa da mutane har yashiga office, sister Amina yatarar tana shirya folder yaja kujera yazauna tadan rusuna tana makale murya tagaisheshi ko kallonta baiyiba ya amasa aggagauce yana duba wani file, kimanin Awanni hudu yadauka a office din ya shiga word a bakin qofa sukayi kicibus da Baba, "sannu likita da murmushi ya amsa da "sannu Baba ya maijikin dai? a wlh jiki Alhadulillah "ta tashi ne? "Eh ta tashi likita har tana dan cin Abinci, nagode likita wlh har bansan mezance makaba sai dawainiya akeyi damu tunjiya ake takawo mana Abinci Niki Niki ALLAH ya maka Albarka kaida iyalanka, "Ameen Baba ALLAH yaqara mata lfy munje inganta, Yana gaba Baban nabiye dashi har jiki gadonta, bacci take amma yaga alamun sauqi sosai afuskanta, yajima yana kallonta yana nazartan yanayin fitan numfashinta yanadan rubuce rubuce, kafin yakai dubanshi ga mama jummai yace "jiya da yaushe tafarka? "Kusan magriba taci Abinci alokacin? "a'a maltina kawai tasha amma yau da safe tadan ci, ya gyada kansa "baccifa tayi da daddare? "Eh tayi sosai ma, sai da yagama "yace idan ta farka za'azo akaita can wajen masu xray, yazaro kodi mai yawa yamiqa wa mama jummai takarba sai zabga godiya take yajuya ya fita zuwa yanzu kam Baba yafara tsananin mamakin likitan dama anasamun irin wa'innan mutanen abirni? 🤔 yatambayi kansa Sai can bayan la'asar tafarka da sauri mama jummai ta tariketa tana tambayanta zaki zagane? ta girgiza kai gyaramata Zama tayi dai dai lokacin Baba Garba yashigo da katan din maltina da kayan tea wai gashi inji Doctor KB Dija kam gyara zama tayi tana kallonsu suna magana tana tambayan kanta to ko sudin suwaye? Tunda tafarka taga mama jummai tana ta hidima da ita datayi motsi zata matso ta tambayeta me takeso? TOFA MUJE ZUWA MASOYA AKWAI MAGANA AGABA TAKU UMMU FATIMA 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MAY* *ALLAH HELP OUR COUNTRY NIGERIA*🇳🇳🇬 *ISLAM MY RELIGION* 😘🕋 🌈 *KAINUWA* *WRITTERS* *ASSOCIATION* Girma, daukaka, Imani, zaman lfy, Allah ya qaroshi awannan qungiya mai Albarka, .................. *Dashen* *Allah* 👆🏻 *page* 2⃣ Mama jummai ta mik'omata wani dogon Riga da Baffa yasayomata ak'ofan asibiti, rigan fari ne yana da manyan zanen flawowi ajiki jajaye, Tafito shar da ita ko karyawa kasa yi tayi don dokin yau zata tafi gida, tana zaune abakin gado, likitoci sukafara round kallonsa takeyi bako k'yafta ido, itadai tabbas tasan wannan fuskan sai dai takasa tuna a'ina tasanshi, Cikin nitsiwa yake zaga gadanje sanye yake da suit bak'ak'e da bulue shirt ta ciki bak'ramin amsan sa kayan yayiba Kaman irin black American d'innan, wani sassanyan k'amshi nafita ajikinsa, Yana daf da gadon ta tafara tunoshi ahankali Abun da yafaru atsakaninsu yadawomata, Mutuminnanne Wanda bai San darajan D'an Adam ba tabass shine, zuciyanta ta jaddada mata wani kallon tsana tabishi dashi, Cikin taku d'ad'd'ai ya k'araso gadonta shikad'ansa sauran suna d'ayan gadon suna rubuta report, Gwiwan hanunsa yasa ya dogara da jikin gadonta ya harde kafansa hanunsa d'aya na cikin aljihun wandonsa, Yad'an ran k'ofo kad'an yana kallon dara daran idonta yace "yajikin naki? Yanzu inane yakemiki ciwo? Wani mugun kallo tamasa ta sunkuyar da kanta batare da tace komiba yasaka yatsansa d'aya yatallafo hab'anta yana kallon fuskanta "waike kurmace? Baki jine? Ko maganane bakiyi? Kwace fuskanta tayi tana zabga masa harara kaman idonta zai fado mamakine sosai yabayyana afuskanshi, tomeye daliln masa wannan kallon? Meya mata? Da ya cancanci wannan kallon awajenta? tambayan dayake ma xuciyansa kenan dai dai lokacin Baffa ya shigo, Bayan sungaisa Baffa "yace likita wai yau za'a sallamemuko? Gyara tsayuwa yayi yana shafa suman kansa dayayi luf kaman hula akansa, indonsa akan Dijah yace "na tambayeta ko Akwai wani matsala bata ban Amsaba inaga batashirya zuwa gidan bane, Baffa ya juyo da kallonsa wajen Dijah "Dijah kiyi bayanin inda yake miki ciwo "nifa na warke Baffa, Da sauri Dr KB ya dago kai ya kalleta jin muryanta a'ina yasan wannan muryan? Yatambayi xuciyansa "Barinje Baba inta shirya yin magana zanzo inji inta canacanci a sallameta sai assalametan, Yana fad'an haka yajuya ga likitotin da suka iso gun da kai ya musu Alaman Su wuce gado nagaba Wani irin takaici taji kamar ta zunduma ihu wannan Dan rainin wayon wato anan ma sai ya Wulak'antani ko? Yana gamawa yashige 0ffice dinsa, yatattara duk abubuwansa, Tafe yake cikin motansa shikad'ai don tun fitowansa yasallami Budy guards dinsa suka tafi Gida shikuma yanufi gidansu Amininsa, Idonsa sai tariyo masa yarinyannan yakeyi kallon rainin data masa sosai Abun yabashi mamaki "Yar k'araman yarinya da rashin kunya haka? Bama wannan ba meyamata? Meye tsakaninsu? Wani bangare na zuciyansa kuma na jaddadamasa muryanta tabbas kamar yataba jin wannan voice d'in, Tsaki yaja ya doki sitiyarin motan gami da furzar da numfashi "natsani raini da rashin kunya, Yafada a fili dai2 lokacin dayake Shiga kwanan gidan, Afarfajiyan gidan ya tarad dashi da alamu fita zaiyi, Kallo daya KB ya masa yakau da kai yana k'unshe dariyansa ya shige ciki aransa yace wai fushi yake dani, Nana ya Tatar a falo tana danne2 waya tana ganinshi ta tashi tazauna tana dariya tace "welcome bros, "I don't like yace da ita ya zauna a kujeran gefenta, freich ta bude takawo masa drink ta zauna bros meyasa baza ka amsa gaisuwata ba? "Saboda ba abunda nazoyi kenan ba right ? Tadan Langabar da kanta "bros inna k'iraka awayafa ba kad'auka wlh shiyasa nadaina k'iranka "cab yaushe kika koyi k'arya bansa Niba? "Where is my mum? "Tana sama let me call her tafada tana hayewa sama, Tare suka fito da mum tunkafin tazauna tace " mnnmm kun gama raina min hankalinne yau? Kunga dama? Dai2 lokacin Habib yashigo yana yima KB kallon ka iya ma bakinka, Mum tace " inkunje dama akwai wata k'awarta kusa da gidansu yarinya mai hankali kabir kai kuma sai kaje kaganta Ku dai2 ta tunda Ku kunkasa zabar ma kanku Nina zabar muku, Bazaiyiwu azuba muku idoba sa'aninku daga masu "ya"ya 2 sai masu shirin yin na uku, ku ko kunya ma bakwajii; Kabir yayi k'asa da kansa yana sosa k'eyansa yace" mum ba mugaisabafa, "bazan amsa gaisuwanka ba har sai kunje kun dawo naji sakamako; Mik'ewa sukayi dukansu zasu fita Nana tadan rufe bakinta tanakallonsu tace "Bros kugai damin Su Aunty Amiran da k'awanta Aunty ...... ai Bata kai k'arsheba Habib yayi kanta zai doketa, da gudu tayi bayan mum tana dariya mum tace kadai je, Har sunshiga mota, KB yace ma Habib " da wannan kayan zakaje? Pls sunyi skuizin kaje kasa wasu wlh tunda ga kayanka zamu fara failing bai kulashiba don Dama yasan yanason ya kulashine yasamu nayi Sund'au hanya KB yasake cewa amma baibkamata muje hakaba, kamata yayi mud'an sami abinda za mukaimata ko? "Zamu kaimata ko zamu kaimusu? Karfa kamanta yanzu tafiyan mutane biyune da Amira da k'awanta Habib yabashi Amsa yana dariya donyaga yanason yarainamasa hankali dayawa; KB baisake cewa komiba har suka isa Da Alama dama ansan da zuwansu daga irin tarban a kamusu 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MAY* *ALLAH HELP OUR COUNTRY NIGERIA*🇳🇳🇬 *ISLAM MY RELIGION* 😘🕋 🌈 *KAINUWA* *WRITTERS* *ASSOCIATION* Girma, daukaka, Imani, zaman lfy, Allah ya qaroshi awannan qungiya mai Albarka, .................. *Dashen* *Allah* 👆🏻 *page* 3⃣ Mama jummai ta mik'omata wani dogon Riga da Baffa yasayomata ak'ofan asibiti, rigan fari ne yana da manyan zanen flawowi ajiki jajaye, Tafito shar da ita ko karyawa kasa yi tayi don dokin yau zata tafi gida, tana zaune abakin gado, likitoci sukafara round kallonsa takeyi bako k'yafta ido, itadai tabbas tasan wannan fuskan sai dai takasa tuna a'ina tasanshi, Cikin nitsiwa yake zaga gadanje sanye yake da suit bak'ak'e da bulue shirt ta ciki bak'ramin amsan sa kayan yayiba Kaman irin black American d'innan, wani sassanyan k'amshi nafita ajikinsa, Yana daf da gadon ta tafara tunoshi ahankali Abun da yafaru atsakaninsu yadawomata, Mutuminnanne Wanda bai San darajan D'an Adam ba tabass shine, zuciyanta ta jaddada mata wani kallon tsana tabishi dashi, Cikin taku d'ad'd'ai ya k'araso gadonta shikad'ansa sauran suna d'ayan gadon suna rubuta report, Gwiwan hanunsa yasa ya dogara da jikin gadonta ya harde kafansa hanunsa d'aya na cikin aljihun wandonsa, Yad'an ran k'ofo kad'an yana kallon dara daran idonta yace "yajikin naki? Yanzu inane yakemiki ciwo? Wani mugun kallo tamasa ta sunkuyar da kanta batare da tace komiba yasaka yatsansa d'aya yatallafo hab'anta yana kallon fuskanta "waike kurmace? Baki jine? Ko maganane bakiyi? Kwace fuskanta tayi tana zabga masa harara kaman idonta zai fado mamakine sosai yabayyana afuskanshi, tomeye daliln masa wannan kallon? Meya mata? Da ya cancanci wannan kallon awajenta? tambayan dayake ma xuciyansa kenan dai dai lokacin Baffa ya shigo, Bayan sungaisa Baffa "yace likita wai yau za'a sallamemuko? Gyara tsayuwa yayi yana shafa suman kansa dayayi luf kaman hula akansa, indonsa akan Dijah yace "na tambayeta ko Akwai wani matsala bata ban Amsaba inaga batashirya zuwa gidan bane, Baffa ya juyo da kallonsa wajen Dijah "Dijah kiyi bayanin inda yake miki ciwo "nifa na warke Baffa, Da sauri Dr KB ya dago kai ya kalleta jin muryanta a'ina yasan wannan muryan? Yatambayi xuciyansa "Barinje Baba inta shirya yin magana zanzo inji inta canacanci a sallameta sai assalametan, Yana fad'an haka yajuya ga likitotin da suka iso gun da kai ya musu Alaman Su wuce gado nagaba Wani irin takaici taji kamar ta zunduma ihu wannan Dan rainin wayon wato anan ma sai ya Wulak'antani ko? Yana gamawa yashige 0ffice dinsa, yatattara duk abubuwansa, Tafe yake cikin motansa shikad'ai don tun fitowansa yasallami Budy guards dinsa suka tafi Gida shikuma yanufi gidansu Amininsa, Idonsa sai tariyo masa yarinyannan yakeyi kallon rainin data masa sosai Abun yabashi mamaki "Yar k'araman yarinya da rashin kunya haka? Bama wannan ba meyamata? Meye tsakaninsu? Wani bangare na zuciyansa kuma na jaddadamasa muryanta tabbas kamar yataba jin wannan voice d'in, Tsaki yaja ya doki sitiyarin motan gami da furzar da numfashi "natsani raini da rashin kunya, Yafada a fili dai2 lokacin dayake Shiga kwanan gidan, Afarfajiyan gidan ya tarad dashi da alamu fita zaiyi, Kallo daya KB ya masa yakau da kai yana k'unshe dariyansa ya shige ciki aransa yace wai fushi yake dani, Nana ya Tatar a falo tana danne2 waya tana ganinshi ta tashi tazauna tana dariya tace "welcome bros, "I don't like yace da ita ya zauna a kujeran gefenta, freich ta bude takawo masa drink ta zauna bros meyasa baza ka amsa gaisuwata ba? "Saboda ba abunda nazoyi kenan ba right ? Tadan Langabar da kanta "bros inna k'iraka awayafa ba kad'auka wlh shiyasa nadaina k'iranka "cab yaushe kika koyi k'arya bansa Niba? "Where is my mum? "Tana sama let me call her tafada tana hayewa sama, Tare suka fito da mum tunkafin tazauna tace " mnnmm kun gama raina min hankalinne yau? Kunga dama? Dai2 lokacin Habib yashigo yana yima KB kallon ka iya ma bakinka, Mum tace " inkunje dama akwai wata k'awarta kusa da gidansu yarinya mai hankali kabir kai kuma sai kaje kaganta Ku dai2 ta tunda Ku kunkasa zabar ma kanku Nina zabar muku, Bazaiyiwu azuba muku idoba sa'aninku daga masu "ya"ya 2 sai masu shirin yin na uku, ku ko kunya ma bakwajii; Kabir yayi k'asa da kansa yana sosa k'eyansa yace" mum ba mugaisabafa, "bazan amsa gaisuwanka ba har sai kunje kun dawo naji sakamako; Mik'ewa sukayi dukansu zasu fita Nana tadan rufe bakinta tanakallonsu tace "Bros kugai damin Su Aunty Amiran da k'awanta Aunty ...... ai Bata kai k'arsheba Habib yayi kanta zai doketa, da gudu tayi bayan mum tana dariya mum tace kadai je, Har sunshiga mota, KB yace ma Habib " da wannan kayan zakaje? Pls sunyi skuizin kaje kasa wasu wlh tunda ga kayanka zamu fara failing bai kulashiba don Dama yasan yanason ya kulashine yasamu nayi Sund'au hanya KB yasake cewa amma baibkamata muje hakaba, kamata yayi mud'an sami abinda za mukaimata ko? "Zamu kaimata ko zamu kaimusu? Karfa kamanta yanzu tafiyan mutane biyune da Amira da k'awanta Habib yabashi Amsa yana dariya donyaga yanason yarainamasa hankali dayawa; KB baisake cewa komiba har suka isa Da Alama dama ansan da zuwansu daga irin tarban a kamusu 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MAY* *ALLAH HELP OUR COUNTRY NIGERIA*🇳🇳🇬 *ISLAM MY RELIGION* 😘🕋 🌈 *KAINUWA* *WRITTERS* *ASSOCIATION* ✍🏻 _karkadaina Addu'a domin itace makaminka duk Abunda yasameka duk'ufawajen rokonmahllincinka domin shine maiiyawa. akankan komi_ _katuna mala'iku suna rubuta maganganunka don haka kakiyaye harshenka karlittafinka yacika damaganganu marasa amfani_ *page* 4⃣ Abinci kal2 Nuratu k'anwar Amira ta gabatar musu; Ko ruwa basu shaba, had tafito Riga da sket ne ajikinta na atamfa, da hijab d'inta har gwiwanta, Balaifi tana da kyau dai2 gwargwado, Tunda tayi sallama tazo tazauna, batace komiba, kallon kallo sukashigayi tsakanin Kabir da Habib Kabir yad'an dunguri Habib Alamun wai yayi magana shima dungurinsan yayi wai shi yafarayi, Kabir yasaci kallonta da gefen idonsa ta takure gefe guda kanta ak'asa ya kalli fuskanta tasha kwalliya sosai, Hanunsa yasa yatab'o Habib k'asak'asa yamishi nuni da fuskanta, Habib ya d'ago ya kalleta gaba d'ayansu suka kwashe da dariya, Amira da batasan meke faruwaba sosai ta tsorata har tafara tunanin to kodai ba dai2 sukeba Kabir yayi gyaran murya yana kallon ta yace "sannu "yanmata ba gaisuwane? Sai alokacin tad'an nitsu ta kallesu ina wuninku, dariya suka kuma yi yanzu kam ta fahimci rainin hankali suke mata don haka ta d'aure fuska tana kallon hanyan waje Kabir yayi gyaran murya " mnnnh dama dai munzone wajenki da niman aure ba wasaba don gaskiya kinyi Wa Abokina, Shiru yakuma baya suka kalli juna sanna yace so yanzu dai munmiki? Ko ba Mu mikiba? Ma'ana kina son Abokina? Wani irin haushi ne Yakama Amira wannan wasu irin shashashu ne? Afuska gashj anaganinsu anga wayyayu masu aji, Amma sumata irin wannan shirmen maganan tun yaushe akabar irin wannan Hiran? D'an gajeren tsaki tayi a iya lips d'inta "Pls say something mana "yan mata muryan Habib ya katsemata tunani 'Kara sunkuyar da kai kawai tayi don bataji aranta zata iya maganaba, Zaman kurame sukayi tsawan 5 minutes Habib yace to tunda kin kasa mgana Mu zamu tafi, ai bai k'arasaba ta mik'e tafara tafiya Habib. Yace "mnnm kituro mana k'anwanki da sauti tad'aga labule ta fita kicib'us sukayi da k'anwanta gefenta tabi ta wuce ta tafi ita kuma tashiga da niyan gaidasu, Bayan sungaisa Habib yace "wai Akwai wata k'awan Amira kusa daku nan ko? tace "eh tana gidannan ma, "yauwa yimana magana da ita "OK to tafita, Kabir yayi fuska yace "kai karfa ka rainamin hankali wlh ba ruwana da wata yarinya dai2 lokacin ta shigo da Sallamanta ita ma irin shigar k'awantan tayi, bayan sun gaisa ba b'ata lokaci Habib yagabatar mata da Abokin sa amatsayin manimin aurenta Asaba'in ta kallo KB jikinta har b'ari yakeyi aranta tana Ayyana irin sa'anta ita da haryanzu bata da k'wak'wk'waran saurayi Ace mutum kaman KB yazo niman aurenta? ita koyau Ina zata saka kanta Dan murna, Cikin rashin sa'a tad'ago kai tana murmushi sukayi ido biyu da KB ya mata kallon baki da hankali, Habib sai dariyan mugunta yakeyi, KB ya tashi yana kallon Habib inkagma zuban naka kasameni a waje daga haka ya fita, Asanyaye Aliya ta kalli Habib tace "Anya kuwa dagaske yana sona Habib ya mik'e yana fad'in karkidamu haka halinsa yake tun Muna yara, ba'a gane abun da yakeso da Wanda bayaso Amman dai kiyarda dani yana sonki bari Mu wuce zamu dawo, Tare suka fito alokacin KB yana shirin fita Habib yayi wuf ya bud'e motan ya shige, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Shiru yayi yana sauraran muryanta duk da ba filatanci yakejiba amma ya fahimci akanshi take magana cikin nitsuwa ya k'araso inda take zaune hanusa rik'e da Bakin Allurai, ya kalli Baffa yana murmushi yace "Baffa sai Alluran ne bataso? "Hahh Dijah da tsoro Allura daga gani a hanunka shine take magiyan kar amata Baffan yafad'i haka don bazai iya fad'amasa Abun da ta ke fad'a akansaba, Murmushi yayi cike da zolaya yace "wannan ba Allurankibane Amma tunda kina so zansa amiki d'aya, Cike da tsiwa ta murgud'a baki "nidai wlh baniso na warke ba Alluran da za'amin, Tsayawa kawai yayi yana kallon bakinta ahankali yafara tunota yarinyannane marar kunya Wanda suka tab'a had'uwa arugan juma ta mishi rashin mutunci, tabbas biri yayi kama da mutum tunda tafarfad'o take masa kallon kamar tasanshi, wato shine data ganeshi take masa kallon raini haka? Tuno maganan da wani saurayi yagayamasa arugan yayi *Dijah bukar med'ori kenan yarinyace maihankali sai dai akwaita datsiwa inkashiga hark'anta gashi bata da hak'uri, bata manta abu komi Kamata saita rama ko ta d'au fansa* tsaki yaja yajuyamata baya ahankali yace k'arya ne yarinya kinyi kad'an baki kai kiyi wasa daniba yaushema aka haifeki? Ko can dakikamin nabarki, gani nayi bakikai intsaya yi da ke bane; Baffa ya matso gaban Dr kB yace "likita don Allah kasallamemu tunda taji sauk'i murmushi yayi yanashafa k'irjinsa "OK Baba yau d'innan za'a sallameku insha Allah, yajuyo da kallonshi ga Dijah ya na mata dariyan mugunta gami da kallon zakisani, Yakalli Alluran da yake hanunsa ya kuma kallonta yace "za'a k'arasa mata Alluranta "to kawai Baffa yace sannan yafita Dan yin sayyayan da yakesonyi yatafi dashi gida Cikin takunsa na izza ya matso daf da ita yahad'e fuska Yana kallon tsakiyan idonta, ya lashi lips d'insa meye ma sunanki? *Dijah k'aya* ko? Sunan da "yan k'auyenku suke k'iranki da shi, ya jijjiga kansa "kinga ikon Allah ko? kin tuna alokacin da kikamin rashin kunya a k'auyenku? Yau gashi Allah ya kawoki hanuna, ya juya ya fita Jim kad'an ya dawo da Allura ahanunsa, ina hannunkinan da yamin B'arna mik'o shi yafad'a yana zabga mata harara, Dijah tuni ido ya raina fata Sai b'ari takeyi amma idonta bai huta da hararansaba, sai b'oye hannayenta takeyi tsakanin cinyoyinta, shi kuma yana tsaye k'yam kallonta kawai yakeyi Ahaka Baffa ya traddasu, "yau likita anmata Alluranne ya tab'e baki tak'i amata kuma bazai yiwu asallameku ba amataba, Baffa ya matsota yadafa kanta haba mamata akamiki baunda yafi Allura zafi, bare Allura kiyi hak'uri amiki ya wuce muyi Mu tafi yau zaki ga innanki insha Allah, taso tasanar da Baffanta cewa Alluran zalunci zai mata bana gaskiya ba sai dai tasan Baffa bazai fahimcetaba don haka kawai ta fashe da kuka ya jima yana rarrashinta sannan ya kalli Dr KB da yake tsaye yana mata wani irin kallo "bismillah likita yimata mutafi matsowa yayi yana mata Alama da tabashi hanunta bayan da ta iya ta mik'o hanunta yana totson lips d'insa yace "atafin hanun za'ayi, Baffa kanshi Abun yabashi mamaki Allura a tafin hannu? Bai kawo komi aranshiba ya zauna kan kujera yana kalle2 sauran marasa lfyn da suke sauran gadaje, Cike da mugunta da son ganin gudun ruwan ta ya cakka mata Allura a tafin hanunta har waje biyu sannan ya koma gefe yana kallonta, Azuciyansa yace bake baki da kunyaba? Kuma wai komi akamiki sai kin ramaba? Tom ina jiranki, ya jawo foldernta yayi rubuce2 aciki yace "shikenan Baba Akula da shan magani da dokan da akamata zata warke insha Allah, daga haka yafice batare da yaji daga Bakinsa ba, Mama jummai ta shigo da sauri ta k'arasa wajen Dijah tadafa kafad'anta "haba Dijah keda yau zakije kiga mamanki meye naki na kuka? Kiyi shiru abinki maza zo muje kiyi wanka, tajata suka fita, Kayanta da tazo dashi ajikinta tasaka Riga da zani farare k'al irin na fulani Baffa yana tsaye abakin k'ofa suka iso ita da mama jummai, sallama ta musu da fatan samun k'arin sauk'i Baffa yace mata ta nuna ma Dijah office di'n likita ta mishi godiya, don d'azu yazo mata sallama tana wanka, taso tak'i zuwa sai dai bata saba yima Baffa musuba don haka tabita, da hanu mama jummai ta nuna mata office d'in ta wuce abunta, a tsorace ta tura k'ofan ta shiga sai zaro ido takeyi yana zaune a cikin kujera yana aiki da lap top kallo d'aya yamata ya dakamata tsawa "ke "yar k'auye meya kawo ki nan wani irin harara ta bishi dashi batare da tace komiba, a fusace yafara danna k'ararrawan k'ira wasu masu sharane guda biyu suka shigo kufitar min da wannan abar anan sercatif problem ne da ita Ku mai data can layin mahaukata inaga daga can ta k'wace tazo, ai asaba'in suka d'auketa cak suka fita da ita sai tirje2 takeyi tana kuka amma sai da suaka kaita, Wata nurse suka samu awajen tana zaune tana ganinsu ta mik'e tazo wajen tana tambaya, dayan matan tace "daga nan tafita garin yaya kuke barinsu suna fita office d'in Dr KB tashiga, nurse d'in ta kalleta cike da tausayi tace "gaskiya bansan da yarinyannan ananba inaga tun banzoba tafita, juyawa sukayi suka tafi abunsu, cike da tausayi nurse ta jawota itakuma sai kuka takeyi tana tirjewa, akan wani kujera ta zaunar da ita ta jawo ruwan Allura zata mata, Cikin matsanan cin kuka ta durk'usa ak'asa hanunta na bari tace "don Allah sister kiyi hak'uri wlh ni ba mahaukaciya bace sharri akanmin wlh niba mahaukaciya bace, cak ta tsaya tana kallonta, Dijah ta rik'o hanunta Allah dagaske niba mahaukaciya bace Baffa na yana waje yana jirana, "kintabbata? dagaske kikeyi, wlh dagaskene sister inbaki yardaba muje kiga Baffa na zai miki bayani, Nurse d'in tana rik'e da hanunta suka fito fuskanta sharaf da hawaye, Abunda ya bama Dijah mamki shine hango Baffa da Dr KB datayi, harshine ma yake nunama Baffa ita da alamuma yataya Baffan nimantane nurse dince tayi sallama tun kafin Su Amsa sallaman Dr KB yamata kallon don't say any thing, don haka shiru tayi batare da gane komiba, Baffa ya kamo hanun Dijah yace " haba mamata da baki gane office d'in likitanba bazaki dawoba? Sai kije ki shige wani wuri kisani adamuwa? Ina ta nimanki, Ya kalli nurse d'in yace "mungode ko, "bakomi tace sannan ta juya batare da tace komiba, tunda anyi waning nata Dijah kan ko kallon inda KB yake batayiba ta wuce tayi gaba nan tabar Baffa sai godiya yakeyi ma Dr KB *tofa wai kan meye tsakanin Dr KB da Dijah ne? Shin wani mataki yanzu Dijah zata dauka tunda ance ita bata barin ta kwana?* *ku biyoni* Taku *ummu fatima* 😍😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY* *NATION* 🇳🇳🇬 *ISLAM MY RELIGION* 😘🕋 _wata rana an atambayi Manson (S. A. W) "Mene ne Hak'uri ? Sai manzon Allah (S. A. W) yace " juriya kan bak'in ciki, yin raha ga mak'iya, Barin mummunan zato, cire Girman kai, karb'an uzuri agun da Kasan babu gaskiya, hak'uri a inda kakeda karfin ramawa, yafiya ma Wanda ya cuce ka, kyautatawa ga Wanda ya kyautata maka_ _(ya ubangiji kabamu ikon yin aiki da dai dai Ka gafartamana kura kuranmu)_ 🌈 *KAINUWA WRITTERS ASSOCIATION* ..........✍🏻 *page* 5⃣ Tuk'i yake cike da nitsuwa yana bin k'ira'ar sheikh Abubakar shad'iri cikin suratul Namli, har ya iso gida, kai tsaye pert d'insa yanufa, Akan wani kujera da akayi da sumunti wandayake farfajiyan waje ya hango Sani yana kishingid'e, Cikin takunsa na isa da izza yak'araso wajensa, yasa hanu ya d'aga hulan da ya rufe fuskansa dashi "kai bacci kakemin anan? D'an k'aramin tsaki Sani yayi " dole kace hakaman tunda ka shanyani anan, murmushi kawai Kabir yayi yashige falonsa Wanka yayi ya shirya cikin riga da wando na wani yadi milk mai laushi ya fito da hanu yayi ma Sani alamun yazo, suna daf da shiga pert d'in Mami Sani yace "wlh kunyan yanda kake sani muke k'arya ma mami nake ji Haba oga meye amfanin kadinga hanamu fita dakai alhalin mami bata saniba, Kabir yace "to wai Sani mezaku tsaremin ne? Duk Abunda Allah ya k'addara zai faru dani bawani mahaluk'i da ya isa ya hana, Ni ka ganni kullum cikin Addu'a nake ba abunda zai samen insha Allah, Ba wai cewa nayi zamu hana wani Abun yasamekaba amma ai atleast zamu kula da motarka dalilin da yakawoni garinnanfa kenan gadinka pls oga kabari mudinga take ma baya ko bakomi da muzaburar da mak'iyanka, Murmushi kawai Kabir yayi batare dayace komiba suka shiga falon Mami, Afalon suka tarar da Habib da Mum d'insa tare da Mami, Mum tana ganinsa tace "yauwa Kabir gwanda da Allah yadawo da kai tun bantafiba, zoka zauna anan tanunamasa gefen da Habib yake zaune, nan yazauna yana sunkuyar da kai yana murmushi Sani ya tsuguna ya gaidasu yafita mum takalli Kabir da Habib dasukayi tsilli tsilli da ido tace " kukuma abunda kukaje kuka aikata kenana? Daga turaku zance sai kuje kuyi rashin arzik'i? Kuje kusa yarinya agaba kuna mata dariya da rainin hankali? Mami da bata san me yafaruba, cikin rashin fahimta takalli mum zance kuma? Nan mum ta zayyane mata duk yanda akayi Mami tahau tafa hanu tana salati mai had'e da dariya, ai hajiya don bakisan waye Kabir bane shiyasa kikasashi cikin wannan hidima ai koda bakinsu ba d'aya bane indai da Kabir akaje to zance ya b'aci ba abunda ya iya kinganshinnan, sai shirme, Mum tace "ai bakinsu d'ayama "yar wajen Aminiyatace hajiya sadiya naturasu dama Akwai wata k'awarta kusa dagidansu yarinya mai hankali shine nace dagana kuma suje kabir ya ganta Shinefa uwar Amira tak'irani take shaidamin yanda akayi Tam yanda kuka je kukayi shirirta haka zaku koma kuje ku gyara saurankuma inji wani abu nida kune Tafad'a tana mik'ewa bari mu wuce daman zani can gidan yaya ne nace barinzo mu gaisa kwana biyu Naji dadi sosai, har bakin mota tarakota. 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Alhaji Ya'u ne k'anin mahaifin Kabir ne wanda suka had'a uba da shi, zaune atanka memen falonsa, tunaninsa d'aya shine yazayyi ya kawar da Kabir aduniya don ya mallake tarin dukiyan da mahaifinsa ya rasu yabar masa. Tun Alhaji mahmud na Abba naraye k'anin nasa yake farautar dukiyansa duk da kawaici da kara gami da kyautatawan da yake masa, sosai yasha Alwashin ganin k'arshe yasha kai ma rayuwansa hari Amma Allah bai k'ddara mutuwansa ta hanunsaba. Alhaji mahmud haifaffen jahar mai dugurine hark'an kasuwanci ne ya kawoshi jahar Adamawa, wanda Anan Allah yahad'ashi da Fatima bafulatanar asali ba b'ata lokaci akayi musu aure don dama Alokacin tagama karatunta, Bayan shekaru uku da aurensu Allah yabasu da'nsu muhammad kabir, alokacinne ya dauketa ya kaita garinsu mai duguri don t mahaifiyarsa tace ya kawota tayi wankan gidan awajenta. To awannan lokacinne ya'u yanuna sha'awan bin d'an'uwansa su dawo yola dazama, mahaifinsu malam Rabi'u wanda su kadai Allah ya baiwa don tun bayan haihuwan mahmud mahaifiyarsa bata ka'ra haihuwaba, mahaifiyar ya'u kuma tun bayan haihuwarsa ta tarasu ta barshi ahanun kishiyanta bata masa rik'on d'an kishiyaba tamishi rik'o tsakani da Allah. Bayan sun dawo Adamawa dashine yasahi ahark'an kasuwancinsa inda ya bashi manajan kamfanoninsa sannan ya mishi aure ya bashi k'aton gid. Tofa tundaga wannan lokaci da Alhaji ya'u ya fara tashen kud'i yaji yana son kawar da wansa don ya mallake duka dukiyansa kafin d'ansa ya taso kullum planing d'inda suke k'ullawa da matarsa kenan yanda zasu kau dashi aduniyan ma baki d'aya. (Kai d'an Adam Allah yasa mufi k'arfin zuciyarmu, idan kabi ye ma son duniya ba abunda bazaka aikataba) Mahmud bawan Allah shikuma duk tunaninsa shine yanda zai k'ara taimaka ma d'an'uwansa da dangin mahaifiyar sa, ahaka Allah yakarb'i ran mahaifinsu malam Rabi'u. Fad'in tashin hankalin da suka shiga bazai yiwuba bayan sati bayanda Alhaji mahmud baiyiba akan yadawo da mahaifiyarasa kusa dashi fir tak'i tace yabarta kusa da "yan'uwanta, Haka yadawo yabarta sai dai yana yawan ziyartanta akai akai. Kabir yana da shekaru takwas Allah yaba Mami ciki, ai randa Balki matar ya'u taje ta gani ba k'aramin tashin hankali ta shiga tana dawowa ta sanar da mijinta ai shikamma kasa bacci yayi shawara tabashi akan suje gidan boka su sa ya zubar da cikin , sosai yaji dad'in shawaranta ba b'ata lokaci washi gari sukaje aka gama komi boka ya basu magani yace lalli susa mata a abunci bama zata sake haihuwanba. (Iko sai Allah duniya abun mamaki) Bayan Kabir yagama secondary ne Abbansa ya kaishi England anan ya karanci medicine alokacin Alhaji ya'u yana da yara biyu Aminu, da Nafisa yawanci idan yazo hutu anan yake samun Nafisa tazo wa Mami hutu Allah ya had'a jinin Nafisa da Kabir sosai tun alokacin duk dashi ba wani mai sake da yawa bane. Bak'aramin kulawa da gata gami da soyyaya Kabir yake samuba awajen iyayensa, wanda hakan ba k'aramin k'iyyaya yak'arama Kabir ba awajen Alhaji ya'u Sosai Alhaji mahmud yaci buri akan tilon d'ansa, Wani hutun Kabir da ya k'arene Abbansa da kansa yatuk'ashi yakaishi air pot bayan ya masa "yan Nasihohin da yasaba masa ako da yaushe inzai koma makaranta sukayi sallama kowa da Abun da yake sak'awa aranshi na alhinin rabuwa. Ahanyansa na dawowa yafito kwanan unguwansu kenan kasancewan gun ba mutane da yawa kawai yaji tayarsa ta sace, gangarawa yayi don yaga mai ke faruwa kafin ya bud'e motar yaji anrigashi wasu matasa ne su hud'u fuskokinsu a rufe suka bud'e suka shiga d'aya ya zauna agba ukun suka zauna abaya gaba d'ayansu suka saitashi da Bindigogi wanda yake zaune agban yace "Alhaji aikomu akayi mu kasheka amma kaga mu kud'i muke nima ba ruwanmu idankaga zaka fanshi kanka da kud'i sama da wanda Aka bamu mukasheka shikenan sai mubarka da ranka inkuma bazaka iyaba ashirye muke mu Bindige ka anan muyi tafiyarmu. Murmishi yayi sosai saida hak'oransa suka bayyana yace "yanzu nid'innan har akwai wanda natsole ma ido? Zai iya ba da kud'i akasheni? Wanene wannan? Don Allah ku gayaminshi, Me nacimasa? Me rayuwata ta tsaremasa? Me yake nima da bazai samuba sai in bana duniya? Alhaji kana b'ata mana lokaci da tambayoyin da bamu san Amsosinsuba, kafad'amana zaka bamu kud'inne? Ko mu kasheka muje mukarb'i nashi? Ajiyar zuciya ya sauk'e sannan yace "zan baku Amma don Allah kugayamin wanda ya aikoku?. Tsawa ogansun yadaka mishi bazamu fad'a maka wanda ya yaturomuba, "ok to nawa kuke so? 50 million atake ya d'auko chek ya rubuta ya basu, Bayan tafiyansu yajima zaune acikin mota yana mamakin wannan Abu, daga bisni ya ja motar jiki ba k'arfi yanufi gida, Afarfajiyan gidan yatarar da Alhaji ya'u yanata lissafa yanda zaishiga cikin d'akinsa ya d'auko decument d'insa na kadarorinsa, don jira kawai yake amasa waya ace masa gashi antsinci gawan d'an'uwansa. Afirgice ya k'uramasa ido lokacin da aka bud'e masa gate ya shigo da mota har yayi perking ya fito ya nufoshi bai saniba tsaban firgici don yagama taget a yau zai mallaki dukiyansa gaba d'aya "Ya'u lfy kuwa naganka haka? Muryansa ta katsemishi tunani, "A'a ba komi har ka kai Kabir d'inne? Eh kawai yabashi Amsa, "mushiga mana, "a'a zan wuce ind'uko yara a makaranta yau drivernsu bayanan yafad'a yana shiga mota, Alhaji mahmud yaso ya fad'a wa matarsa abunda yafaru saidai baisan yadda zata d'auki abunba gudun kar yatayar mata da Hankali yasashi yin shiru da bakinsa bai fad'a ma kowaba sai dai ya duk'ufa da Addu'o'i ba dare ba rana. "Allah sarki rayuwa, duk yadda ka kai da jindad'i ko wahala a duniya wata rana zai wuce, haka duk yadda ka kai da so ko k'in mutum watarana sai awayi gari bakanan ko shi bayanan. Ahaka cutar ajali takama Alhaji mahmud yayi jinya na tsawon wata uku, sannan ya Amsa k'iran mahaliccinsa, innalillahi wa inna ilaihirrraji'un Allahumma ajirni fi musibaty hazih wakhlifni khairan minha, Abunda Mami take ta fad'a tana maimai tawa kenan lokacin da take rungume da gawan mijinta hawaye na d'iga d'is d'is akan fuskansa yana daga cikin wasiyyan da yamata kar tayi kukan da yasb'a ma shari'a bayan yabar duniya. Mutuwar Alhaji mahmud ta girgiza illahirin garin Adamawa da kewayanta, don mutumne da ko had'uwa kukayi ahanya zaka bada lbrn nagarcaccen halinsa Akwaishi dakyauta, da tausayawa ma nak'asanshi aranan mutanen maiduguri suka iso har da Ayye mahaifiyarshi wayyo karkaso kaga koke2 agidan . Yana da kwana uku Amininsa Alhaji jamil ya tafi England yazo da Kabir, tun ajirgi Zuciyan Kabir yake ta harbawa duk da dabara da tsarin da Alhaji jamil ya mishi, lokacin da suka shigo gidan komi yagama kuncemasa, hanun Habib abokinsa yakamo wanda yake d'a ma Alhaji jamil d'in cikin tashin hankali yake magana pls Habib tellme meke faruwa da mahaifana? Ina Dady da Mami na? Alhaji jamil yarik'oshi ya kaishi har gaban Mami kallo d'aya yayi ma Mami ganin yanda tadawo bak'aramin tashin hankali yaje fashiba, Yadurk'usa ya kamo hanunta Idonsa sunkad'a sunyi jazir "Mami Dady ne, ko shine yatafi ya barmu? Mami yanzu Dady ya..... Cikin kuka tasa hanunta ta rufe masa baki ta shiga masa nasiha mai ratsa zuciya. Sai da Kabir yayi wata biyu, kafin yakoma da rad'ad'in rashin mahaifinshi. *Mundawo lbr* Yajima yana tunani sannan yak'ira wayan yaronsa kila, bayan sun gaisa, yace "kila inason kazo muyi magana na k'arshe akan yaronnan, nagaji da wasa da hankalin da yaranka suke min, wancan karon kud'i na baku mai yawa amma kuka kasa kashe shi. kila yakece da dariya haba dai oga ba kasa kasheshi mukayiba, bom d'inne yayi saurin tashi da motar tunkafin yashiga, amma wannnan karonkan namaka Alk'awarin baza'a samu matsalaba, *tofah wai shi taya d'an Adam zaiyi mawani bawa abunda mahallicinsa bai masaba kodayake komi yana da sanadi wai ina lbrn Dijah k'ayah ne* *Kubiyoni UMMU FATIMA🇳🇬😘* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MAY* *ALLAH HELP OUR COUNTRY NIGERIA*🇳🇳🇬 *inamik'a ta'aziyana gareki FA'IZA (ANFA) Marubuciyan sweet novel d'innan D'AN FASHI Narasuwan Mahaifnki da ",yar'uwarsa ALLAH Ya gafrtamusu yasa Aljannace makomarsu ALLAH ya tallafi iyalansu dasu kabari ALLAH Yak'aramuku hak'uri da juriyan rashi*🙏🏼😭😭 *🌈KANUWA WRITTERS ASSACIATION* ...........🖊 *page* 6⃣ Cikin k'ank'anin lokaci kila ya iso kai tsaye fallon Alhaji ya'u yawuce. Zaune yasameshi ya had'a hannayensa biyu ya tallafi hab'ansa da su. Yana ganinshi yatashi cikin taku d'ad'd'aya yana goye da hannayensa a bayansa ya matsoshi, cikin dakkakiyar murya yafara magana, "Shekaru masu yawa ina mafrkin na mallake Dukiyar ya Mahmud, tun bayan mutuwansa nake fad'i tashin ganin markina ya tabbata. Ya furzar da iska, sanan yacigaba, "nabi hanyoyi da dama ciki kuwa harda son Auren fatima don insamu abun da nake buri cikin sauk'i batare da nasalwantar mata da D'anta ba amma fir tak'i Amincewa, Ba hanyar da banbi ta Aura masa "yata Nafisa don mu had'a kai da ita amma sunk'i "shekaru biyar kenan da baka contract d'in kashe Kabir nanma ya gagareku, inbazaka iyaba kawai kasanar dani innimi wanda zai iya. Kila yayi wani mahaukacin dariya ya karkace kai yana kallon Alhaji Ya'u da yake masa kallon kashiga taitayinka, Yace Ranka ya dad'e kashe Kabir ba abu mai sauk'i bane saboda irin tsaron da Mahaifiyarsa tasa masa da sojoji yake fita masu muggan makamai, duk wani motsinsa sunatare, kaga kuwa kasheshi sai anshirya sosai. Amma ina da shawara aganina kashe Kabir shikad'ai bashi bane mufara da wannan seceurytin sannan Sani, daganan sai akau da Uwar tasa shikenan in anyi haka angama dashi, Ahankali yake taku har sai da yazauna akan sofa yakalli Kila "wannan ai long prosses ne nikuma da gaggawa nakeson ayita tak'are Don haka jeka kawai zan san abunyi, Matsoshi kila yayi yace "No my Boss kabani nan da one weak zakaje ma fatima ta'aziyan mutuwan Kabir, Dasuri Alhji Ya'u yad'ago kai yakalli kilman dan jin kalman da yafiso yafuto Abkinsa, baiga Alamun wasa afuskan Kila, Wani nannauyan ajiyan Zuciya ya sauk'e don yasan Kila idan ya aminci zaiyi abu zaiyi Sannan kisa awajen Kila bakomibane ya shek'e wa inda suka fi Kabir ma tsaro. Hanu Kila ya mik'omasa Alamun inji dumus Dariya yayi sannan yashige d'aki ya fitomasa da kud'i Aleda "kafara da wannan namaka Alk'awarin indai Kabir yabar Duniya zaka mallaki abunda yafi wannan, "Ranka ya dad'e ahad'a har da uwar tashi kawai "no kabarta kawai ita wannan ba kowa bace kan dukiyan batasan komiba, sannan ina gudun kar asamu matsala hara mutane sugane. Sosai yaji dad'i aransa har yafara lissafa yanada zai dawo millonian nanda sati d'aya yayi wani dariya ya mik'e yana fad'in barima inje ind'auko Nafisa ta koma makarantanta. 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Tun acikin bacci yake jin gumzan kukanta arazane ya tashi yana mutstsuke idonsa Durk'ushe ya ganta a gefen Gadonsa ta kifakai a bakin gadon cikin kad'uwa yace "ke Nafisa lfy? Meyafaru? Waye ya mutu kuma? D'ago kanta tayi ta kalleshi da rinannun idonta sukyai jazur asanyaye yazamo da k'afafunsa k'asa "pls Nafisa gayamin meyafaru? Matsoshi tayi tad'ora kanta akan k'afanshi tana shshshek'a "Dady ne yazo wai lallai sai na koma school agobe wani irin ajiyan azuciya ya sauk'e yasa hanu ya d'ago kanta suka zuba wa juna ido hankacif ya d'ago akan bed side ya mik'amata share hawayen ba musu ta karb'a tashare tas sannan ya nunamata stool tazauna suna fuskanta juna, "Haba Nafisa yanzu akan wannanne yasaki iri wannan kuka kinsan yanda kika d'agan Hankali kuwa? Karatunne bakiso? Langab'ar da kanta tayi "har yau bansan matsayina agunkaba duk tsawon zamana da nayi sa agidannan KB sabo da kai nayishi saboda niman soyyayarka, duk da Mami tace min kana sona amman zuciyata tana waswasi KB wlh inasonka inna rasaka bansan yanda zanyiba ta k'arasa da muryan kuka, KB kan k'uramata ido yayi yanzu kam ta daina bashi haushi mamkinta yake ji gami da tausayi wai abunda take fad'a har ranta take fad'a? Shidai yanaji anace so amma bai san yaya ake jinsaba, amma dai ko ma yayane yanaganin amatsayinta na "ya mace bai kamata ta nuna har hakaba, bai yi auneba sai jinta yayi ajikinsa tana wani sabon kuka " pls KB kar kabari sonka ya illatani ahanzarce yacireta ajikinsa "stop it Nafisa is ok kije zan fito zamuyi maganan pls yafad'a gami da mik'ewa sake rik'oshi tayi ganin tana niman tajefashi awani hali yasashi daka mata tsawa "leave me mana Nafisa k'ara rushewa da kuka tayi ta kuma shegewa jikinsa, Gaba d'aya yarasa yanda zai da ita dai dai lokacin Mami tashigo dama tun da dadyn Nafisa yace mata lallai gobe zata koma tasa kuka tayo part d'in Kabir Hankalin Mami yayo wajen duk datana kyautata zato ma d'annata hankalinta bai kwantaba don tasan sharrin keb'antuwan namiji damace, ganin shirune yasa ta biyo baya, sosai ta girgiza da yanda taga Nafisa manne ajikin Kabir wani irin kallon tuhuma tabishi dashi dukda ya cire Nafisan ajikinsa bata daina masa wannan kallonba Hanun Nafisan kawai takama tafita da ita batare da tace komiba, jikin Kabir bak'aramin sanyi yayiba me Mami zata d'aukeni? Meyasa takemin wannan kallo? Ganin baida Amsane yasa yashige bayi yayi wanka yayi Allolan zuhur yashige masjid bashi yashigoba sai da akayi la'asar nanma Mamice tamishi waya lallai yazo yaci Abinci, Bayan sallahn isha ne Mami ta tarasu batare da taji daga garesuba tace Nafisa tashirya gobe ta koma in Allah yasa Kabir mijinta ne tana dawo wa wani hutu za'amusu baiko daga haka ta umurci kowa yawuce makoncinsa 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 "Dijah! Dijah!! "Na'am ta amsa sannan ta nufi inda ake k'iranta, agefe ta tsuguna inda "yar'uwanta take tsugune "gani Inna, inna ta harareta "wai meyasa kika raina Bintalo ne, shin ba yar ki bace? Ta turo baki tace "inna fa nariga tad'aukan tulun, " kinrigata d'auka bayan kowa da nasa, meyasa bazaki d'auki naki ta d'auki nataba? "inna fa nawan ya tsufane wlh ni banasonsa, wannan nakeso, cikin sanyi Bintalo tace "inna nabar mata nawan zan dinga d'aukan natan, da tun farko ma tace tafison nawan dana bata "bazaki bataba inma kin bata kwanannan zatace kisake bata wannand'in, tashi kitafi abunki, in Ruwanne bazata d'ibo tabarshi kawai, Bintalo ta tashi kenan Baffa yashigo, ai Dijah tana ganin Baffa tasa ihu da sauri ya k'araso inda take yana kallon inna " mene ne kuma? Me kukamta saboda Allah ku kunfison kullum yarinyannan tayi ta kuka kumafa kunsan illan kukantannan fa Lamindo na gayamiki, inna ta tab'e baki sannan tayima Baffa bayanin yanda akayi Baffa yace " assha indai akan tulu ne karkidamu mamata maza jeki wajen Barde kizab'i wanda kikeso inna fito zanbashi kud'in ai bai rufe bakinsa ba tadaka tsalle ta tashi ta je dai dai fuskan Bintalo ta zaro harcenta da k'arfi tanamata woooo woooo wululu ta fice daga inna har Baffa sai da sukayi Dariya, Baffa yadafa kafad'an Bintalo yace "nasan kina hak'uri da Dijah kiK'ara kinji ummata? Murmushi Bintalo tayi ta gyad'a kai ta da'uki tulun ta tafita Su hud'u suka jero Bintalo da ma'u sai Dijah da Aminiyanta jebu k'anwar ma'u, kowacce d'auke da tulun Ruwanta, haka suke ko dayaushe inzasuje rafi d'ibo Ruwa tare suke zuwa sai dai randa Dijah ta k'wayance, shine zasu tafi daban daban. Dijah ta lakato jebu sukayi baya alamun zasuyi magana "ke bakiga nayi sabon tulu bane? Nan tabata lbrn yanda akayi Baffa yasayamata suka k'yalk'yake da dariya har su Bintalo suka juyo suka kallesu jebu tace "ai kafin in iso rafi lado ya tareni ya fad'amin da sauri Dijah ta juyo ta zaro ido takalleta lado? Yaushe yaganni? "Yace min yaganki lokacin da kikaje wajen Barde saya, Jebu batayi auneba sai ganin Dijah tayi ta sauk'e tulun tazauna akai tasa hanunta tarufe bakinta, tana son tuno mema tayi lokacin da taje wajen Barde, jebu ta kwashe da dariya ke dalla kitashi mutafi, kunya Dijah taji kamar k'asa yatsage tashiga shikenan tabari saurayinta yaganta tana gudu tsaki taja tad'auki Ruwanta taja bakin gyalanta da tasha d'amara dashi tarufe fuskanta, jebu kuwa sai dariya takeyi Dijah tace "yasin yau bazan je Dandaliba, "kai Dijah matsalata dake kenan abu kad'an ki k'i zuwa dandali Alk'ur'an innaje dandali bakinan sam bani jin dad'i "ai sai kiyi tundanace bazanjeba kema kin san bazanjeba, "to shikenan muje gidan jummala Amarya, "cab wlh bazanjeba jummala ita da Mijinta "yan iskane, ba abunda sukeyi agidan inba iskanciba wlh da k'yar imba asasu awutaba, ni wlh natsani d'an iska arayuwa, jebu tace "ke ancefa haka akeyi in anyi auren, wani dogon tsaki Dijah taja "wlh k'arya ne, da haka suka iso kowa tashige gidansu Lokacin da Dijah ta shigo gida tasamu Bintalo tayi wanka har tana kwalliya, "Bintalo harkinyi wankane? "Iyi bakun tsaya Hira ahanyaba? Harnazo nayi wankana, zakije dandaline? "Bansaninba tafad'a tana murgud'a baki ko kyauma bakiyiba Aljana akwaba, murmushi kawai Bintalo tayi ta tashi tasa kaya ba irin tsokanan ta da Dijah batayiba amma tak'i kulata, dan Bintalo akwaita da Hak'uri duk abun da Dijah zata mata bata tankawa sai dai intak'urota nan kuma intarik'eta jibganta takeyi son ranta, da Baffa kuma yaji zai hauta da fad'a duk dayasan niman tsokana irin na Dijah da hak'urin da Bintalo takeyi da ita, Haka ta k'araci murgud'e murgud'en bakinta tafita batare da Bintalo ta kulataba, ak'ofan d'aki taci karo da inna da tafito daga wanka, "inna kinga kirabani da Bintalo kallonta kawai inna takeyi batare da tacemata komiba ta wuce tana d'an k'unk'uni wlh wataran sai nafasa ma yarinya Baki inna ta girgiza kai tana d'an murmushin gefen baki ahankali tace Allah ya shiryar dake Dijah am, Muje zuwa ~ummu fatima~ 🇳🇬 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇳🇬 *ISLAM MY RELIGION* 😘🕋 *jinjina gareku group d'in DAMATA (3) BATUL'S NOVEL* 🤝🏻👍🏻 inajin dad'in zama da ku sosai Allah yabar k'auna😍😘 *sis Sameena Aliyu* 😍😘 *sis Batul Adam jattako* 😍🙇🏼‍♀ _Inayinku sosai don haka nabaku kyautan wannan page baki dayansa_ *ALLAH yabar k'auna*🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 7⃣ Tunda ta fito daga wanka tayi sallahn azarhar, tazauna da madubi ahanunta tanata d'ige 2 duk ta fente fuskanta da janbaki da kwalli, sai kallon fuskanta takeyi a madubi ta zaro ido ta murgud'a baki anjima kuma ta kece da dariya abin da takeyi kenan har akayi k'iran la'asar tana zaune agun tana wannan shiririta, Ahaka jebu tashigo ta sameta turus tayi tana kallon Aminiyar tata, don kuwa tsawon zamanta da Dijah bata tab'a ganin makamancin hakan afuskantaba idanma taga masuyi ta dinga tsokanansu kenan tana dariya, agefenta ta zauna tana kallonta "Dijah yau lfy kuwa? Cigaba tayi da zanen fuskanta abunta ko kallon inda jebun take batayiba "irin wannan kwalliyan Dijah ko zamuje Dandalinne? wlh kar kiga yanda ya cika da jama'a lado ma yanacan yasha kwalliya sai nimanki yakeyi, kusan sati ukufa kenan baki lek'a dandaliba, Don Allah kizo mutafi karkato da madubin Dijah tayi dai 2 yanda suke kallon fuskan juna, Harara Dijah ta galla mata sannan ta jinjina kai alamun ki kiyayeni, sannan tacigaba da kwalliyanta, jebu ta riga datasan halin Dijah tunda batayi niyan maganaba tasan bazatayinba, haka tasan Dijah bata cika zuwa dandaliba dan acewanta duk randa taje sai kanta yayi mata ciwo, Saidai yanda lado ya matsamata akan maganan Dijah ne yasa tace bari tagwada sa'anta tagani, gashi tazo tasamu Dijah akan tsini tunda ko arzik'in magana bata samuba, Sada ta gama don kanta ta shiga niman kayan da zata sa wani riga da zani tad'uko pink mai hoton taurari blue ajikinsu dariya tayi lokacin da take ware kayan don ranta yanason pink colour, Har tagama shirinta tayi sallah jebu tana zaune tana jiranta, tare suka fito sukashiga d'akin inna, sosai inna takebinta da kallo, sannan tayi magana Dijare am yau kece da wannan kwalliyan haka? Ina zuwa? Dariya tayi tace "inna zanje gaida goggoji ne "to kice ina gaisheta, Suna fita Dijah tarik'o hanun jebu "ke kan tudu zanje can waje larito don jiya amakaranta ancemin tayi gulmana, cike da tsoro jebu takalleta don tasan fad'an Dijah ba abu mai sauk'i bane, intafar batajin zata daina, wani hikimane yazo ma jebu, "wai me tace miki? Wai cewa tayi ni masifaffiyace, "kinsan Allah k'arya akamata don kawai anga kuna shirine shiyasa za'ahad'aku fad'a cewa tayi tanasonki da k'awa inbaki yardaba kuma zo muje dandali ki tambayeta tanacan, Dijah ta tab'e baki nifa nacemiki bazan je Dandaliba zo kawai muje mu gaida goggoji, Acan dandali kuwa Lado yayi jiran tauraruwan tasa har yagaji, yana tsaye yana kallon Abokansa kowa da budurwarsa, ga "yan mata dayawa wa inda suka fi Dijah girma suna sonsa amma shi Dijah kawai yakeso, dik da har yanzu bai gane inda ta dosaba, shin tana sonsa koba tasonsa, bata yarda suyi hira ko yaje k'ofar gidansu gudunsa takeyi, Duk dahaka ya kasa rabuwa da ita don Dijah one in townce kykkyawace na bugawa amujalla duk rugan juma ba "yar data takaita kyau, tana da fasali mai kyau sosai, samaruka da yawa sunyi yunk'urin niman Dija saidai basu samun fuska ladone kawai daya nuna yana sonta bata balbaleshi da masifa, Lado d'an gidan Hard'on garine Hard'o afualatanci yana nufin sarki, lado yayi zaman Birni dan haka kaf Rugansu ba saurayin da yakishi gayu dawayewa, shiyasama Dijah takesonsa don tanason d'angaye arayuwanta, saidai shiriritanta, yahana lado ya gane tana sonsa, Dondai Dijah ba dai shiriritaba, Washi gari da dafe Dijah tunda ta idar da sallah take takiciniyar ayyukan Gidansu kamar yadda tasabatayi sharanta fes ta ttara wanke wanke tayi tana kife kwanuka Baffa yashigo da keke da jarkan ruwa akai da gudu tanufoshi tarik'e masa keken tana ta jero masa sannu sai k'ok'arin sauk'e jarkan takeyi Baffa yace "a'a mamata barshi bazaki iyaba, "Allah Baffa zan iya "to barin kama miki, tare suka kama suka juye aranda, ya juya yana kallonta da wutsiyan ido, yana d'aure jarkan ajikin keken tazo tarik'e kamar zatayi kuka Baffa dan Allah karka koma zamu je mud'ibo ni da Bintalo, murmushi yayi daman yasan za'ayi haka, sam indai Dijah tana gida bata barin Baffa yayi komi ko itace saitace zasuje suyi shikuma tausaya musu yakeyi amtsayinsu na "ya"ya mata baya son suke wannan wahala, shiyasa tunkafin tatashi daga barci sai yaje yadebi ruwa yayo iatace, inta tashi tayi tamitan batason yake wahala sunanan. Cikin sigan Rarrashi ya dafa kafad'anta karkidamu mamata sawu d'aya zank'aro kinga fa zaku tafi makaranta, inkince sai kun d'ebone zakuyi latti amuku bulala, a'a Baffa kabarshi wlh bazu d'ebo ganin tan shirin yin kukane yasashi ajiye jarkan, dai dai lokacin Bintalo tafito donyi musu abun kari, ita kuma Dijah ta d'auki tulu ta tafi d'ibo Ruwan, Tafe suke cikin Unifoam Riga da wando da hijabi Blue du hud'u kamar yanda suka saba ko ina zasuje Bintalo da ma'u dune agaba Dijah da jebu suna baya hiransu sukeyi harsu ka iso gida su jebune da yarta ma'u sukafara shiga gida sai su Dijah tunda tacire unifom take kwance, inna ta shigo tasameta "Dijah kifita kuci Abinci tund'azu Bintalo take k'iranki kinyi burus, ta yatsina fuska "inna mekika dafa? "Shiinkafa da miya, "nidai nak'oshi tafad'a tana turo baki "mhmm dama nasan za'arina inna tafad'a tana fita, Sai da tagama kwanciyanta tafito anan tasamu Bintalo tana zaune gefenta kwanon Abincine arufe tabud'e kwanon taga Abici ta kalli Bintalo ina Aaabincina? gashi naci nabarmiki, wani mugun kallo tamata ninema zakici abinci kibarmun dankinrainani, wlh bazam yarda ba kibiyani Abincina, "kefa kikace bazakiciba kuma aigefe naci baduka na tab'aba, "wlh nidai bazanci k'azantankiba saida kika jagwalgwala zaki barmin? Nanfa Rigima yakaure tun Bintalo batakulata har tagaji ta amsa mata ganin da gaske Dijah fitina take nima yasata tashi da niyar barin gurin da sauri Dijah tasha gabanta bainda zakije sai kin biyani Abincina "Dijah kinga kifita ahanyana zan marekifa, wani kallo raini ta mata "basai kimaranba wlh yarinya barganin kinfini tsayi ai baki fini karfi ba, dai2 lokacin inna ta fito daga d'akin Baffa, tana tambayansu Bintalo tamayar mata dayanda akayi inna ta rik'e Hab'anta da hanunta "Anyah Dijah meyasa kk da fitinane damman tun shigowanku nagano rashin arzik'i a idonki to inda gaske abincin zakici kije kitchin akwai akula kid'iba ta turo baki inna ni wlh nawakawai zata biyani, Inna takalli Bintalo "kinga wuce kiyi tafiyaanki kibarta tak'arata Baffa dayake d'aki yakejinsu yayi saurin fitowa don in akwai abunda yatsana to kukan Dijah ne yasan yanzu zata fara don daga jin yanda case d'in yake fitina kawai take nima don inba fitina take nimaba in anyi shinkafa dayake ranta bayaso yawanci gunsa take zuwa yabata gassasun zabi taci da madara ko nono musamman yake ajiyewa sabo da ita, Hanunta yakamo kai tsaye sai d'akinsa sai da yararrsheta, sannan yabata taci, Bayan tagama ci yabata wani magani " Dijah karb'a kije can wajen masu karaya Akwai wacce nayima d'ori dasafe kije kishafamata yanzu kizo muje can gida musa matanshi takarye ke zaki d'orata. ?🌴🌴🌴🌴 *A BIRNI* Dr Kabir na gano zaune a office d'insa ganin baida abunda zaiyi yanzune yasashi duba wasu tsofffin files da suke cikin drower yajima yana duba wani file guda d'aya dayasha bamban da sauran files d'in watanni kusan 10 kenan daganin mara lfyn case d'inta sereous ne da yakamata ace yanaganinta akai2 to amma gashi sau d'aya kawai yaganta meyahanasu dawowa? To ko mutuwa tayi ras yaji gabansa ya buga daida lokackin sister mena tashigo, tazuba masa ido har ta matsoshi, file d'in yanuna mata "kinsan wannan mara lfyn? Karb'a tayi tana ta dubawa nad'an lokaci tace "Eh naganeta yarinyan bafulatanin nan dasu kazo mai cronic typortdi'nnan ka tuna? Shiru yayi na tsawon lokaci amma bai tunotaba, " sir yarinyannan dai wanda mama jumai tazauna da ita acan E P U, "Gaskiya ban tunataba haka tak'arashi kwatancenta, yakarb'i file d'in yana dubawa, *Khadijah Abubakar maid'ori* Hahh muje zuwa Dr Kabir 🤣👍🏻 *Ummu fatima* 🇳🇬 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇳🇬 *ISLAM MY RELIGION* 😘🕋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 8⃣ Mai mai ta sunan yake tayi abakinsa ahankali yafara tunota "ok yarinyannane mara kunyannan wai suna ce mata *Dijah k'aya* tabbas yatuno sabida tsaban haushinta ma baice ma Babanta yadawo da itaba, Wani dogon tsaki yaja ya ture file d'in gefe cikin takaici yana tuno abunda yarinya k'arama ta masa abunda yakasa mantawa, Bazaitab'a manta wannan ranaba don tamasa abunda bawanda ya tab'a masa arayuwansa, Wataranan lahadi da rana misalin 1:00 yana dawowa daga wani Ruga can gaba da Rugansu Dijah, Inda suke kiwon dabbobinsu tun mahai finshi yana raye yana da garkunan shanu a garin, Bayan Rasuwansa ne Mami takesa Kabir yaje yadubo su jifa2 awekend, Tun Ranan monday Mami tace zaije awannan wekend d'in don haka yashirya tun safe yatafi don yana son yadawo da wuri, bayan yagama duk abunda yakaishi yakamo hanya, Yana dawowa Da misali 11:00 Ruwa ya tareshi ahanya gangarawa yayi, yayi perking a gefen hanya harsai da Ruwan ya d'auke kafin ya kamo hanya. Adai2 Rugan juma ya wara idonsa yana kallon garin sosai yanayin garin yamasa musamman ma dayaga yara "yan makaranta suna wucewa har aransa yaji dad'in wannan cigaban da akasamu na karatu a Rugagen fulani, yana ta kallonsu wasu suna tafiya wasu suna dawowa, Ahaka ya iso kusa dasu Dijah ita da k'awarta jebu sanye da Unifom da Alama su sai yanzu suke tafiya, suna k'ok'arin tsallakawa, Dijah batayi auneba Kawai sai jin Ruwan kwata tayi duk jikinta har fuskanta anwanketa dashi, d'ago idonta da tayi ta sauk'esu akan wata dank'areriyar mota, sai sharara gudunsa yakeyi hankali kwance baisanma yayi wani Abuba, Donshi baima san ya wuce su Dijah agunba Bin motan da kallo tayi, Cikin takaici batasanma mezatayiba ji take kamar tabishi da gudu, Cikin sa'a taga yatsaya ajikin wani shago dake gefen titi zai sayi Rechart cad, Gyad'a kanta tayi ta nufi wurinshi da sauri Jebu ta kamo hanunta, "Don Allah Dijah kiyi Hak'uri kirabu dashi kingafa Wannan d'an birnine irinsu ne masu shan jinin nan kirufa mana asiri karkijawomana wani fitinan, Afusace Dijah tak'wace Hanunta tana masifa "wlh koma wayene shi sai naji dalilin watsamin kwata da yayi, Alokacin data isa yana loda card awayansa, tasaya agefensa tana kallonsa, tace "Malam kaga yanda kab'atamin Jikina? Allah sarki Kabir, hankali sa yana kan wayansa sam baima lura da Dijah ba, juyawa tayi afusace, Saida yagama abunda yakeyi awajen yanufi inda motarsa take, Batare da b'ata lokaciba Yakama handle d'in motan da niyan bud'ewa yaji ya cab'a hanunsa akan wani Abun dasauri yabi gurin da kallo kashin shanune da yahad'u da kwacab'in tab'o gabad'ayan murfin motan da glass d'in anshafe dashi cikin matsa nancin mamaki yakebin wuraren da kallo ahankali yad'ago ya kalli gefen damansa, Dijah ce tsaye rik'e da kunkumi tana jijjiga bai kawo komi aransaba ya kalli hagunsa ba kowa awajen sake maida hankalinsa yayi wajen da Dijah take tsaye Dariya tayi tace "kaima kaji inda dad'i, cikin rashin fahimta yanunata da yatsa "kina nufin kice min kece kikam wannan aikin? Cikin isa tace "eh Ramukon Gayya, motarka ai baifi jikinaba tafad'a tana nuna jikinta da Ruwan kwata ya b'ata, cike da tsiwa tayi maganan, Binta kawai yakeyi da kallo baki bud'e ko k'yafta ido bayayi, ta juya tana tafiya yaji andafashi, "Ranka yadad'e kayi hak'uri, wlh yarinyan sam bata da dad'i, cikin wani irin fushi had'e da takaici yabi saurayin da kallo, sannan ya kalli hanunsa da yake dumu dumu da k'azanta, yasake kallon saurayin zuciyarsa sai zogi yake masa ganinsa har d'aukewa yakeyi tsaban b'acin Rai, Muryansa har b'ari yakeyi yace "waye Uban wanna yarinyan? Me ta taka? Metake tink'aho dashi? Saurayin yace "kayi hak'uri yallab'oi kar kasako uban mahaifinta mutumin kirkine wlh da zaiga abunda tayi sai yayi kamar ya had'iye ranshi dan haushi, "wai ni mahaukaciya ce ko Aljana? KB yayi tambayan azafafe, *Dijah Bukar maid'ori kenan yarinyace mai Hankali sai dai Akwaita da tsiwa inkashiga hark'anta bata da hak'uri komi kamata sai ta Rama ko ta d'auki fansa* Inaga tayan motan kane ya watsa mata kwata dan naga jikinta duk kwata zaiyi wiya ta maka wannan abun batare da wani daliliba gaskiya, Wani irin tsawa KB ya daka masa, "kai kacikamin kunne, wace ce ita? Dahar zakazo kanamin bad talk akanta? Dai dai lokacin mai shagon dayake bakin hanyan ya iso da bokitin Ruwa da omo, "kayi Hak'uri malam zan wanke maka motarka, Nandai sukayi ta lallb'ashi, ya wanke Hanunsa, ya je gindi Bishiya yazauna suka farawanke motan, Yana zaune awajen yayi tsaki yafi abunda yafi, zuciyansa sai rad'ad'i yake masa amon muryanta, da fuskanta ne yake tamasa kai komo, Wayarsa datafara Ringing ya d'auko *Mami na* yagani akan wayan ya d'auka sallama kawai yayi ta fahimci yana cikin b'acin rai Cike da damuwa tace "yadai Kabir? Me ke faruwa ne? Kana inane ? "wlh Mami ina wani Rugane, "mekakeyi ? Na had'u da wata Nonses yarinya ce nan yabata lbrn yanda abun yafaru, sauk'e ajiyan zyciya tayi, "Wlh na tsorata danaga har yanzu baka dawoba, Shiyasa nasamo maka sojojin da zasu dinga fita da kai dan tsaronka fir kak'i, kaga dasu na wajen ba yanda za'ayi tasamu daman tab'a motarka , Allah Mami yau sainasa anyi maganinta, Atsorace Mami tace "Rufa min asiri Kabir banyardaba kasan halin fulani kuwa? Kar kayardaka kafara, Barin turo azo a dawo dakai, Yamik'e yana fad'in no mami basai kinturo kowaba ganinan dawowa, Duk da sunwanke motan tas harda blech baidaina jin yankyanin motarba Kud'i ya ciro mai yawa yabasu bai saurari godiyan dasuke masaba ya finciki motan da gudu yabar wurin, Tunda yake aduniya wani mahaluk'i baitab'a b'atamasa rai irin yauba, Kodaya iso gida Mami tasha wahala wajen rarrashinsa da k'yar yasaki ransa, Yanagama tunanin nonses girl d'in inji da fad'a yad'aga file d'in yamayar yadawo yazauna acikin kujera cike da haushi, kamrayanzu abunyake faruwa haka yaji. Ahaka yaji ana nocking yabada ixini ashigo wani cosmone yashigo "Tanka yadad'e kana bak'o, "ok tambayeshi wayene? Jim kad'an yadawo, "wai yace ace maka Alhaji ya'u ne k'anin Alhaji Mahmud, dukda maganan yabashi mamaki da kansa yatashi ya bud'e k'ofa cike da girmamawa, yace "Bismillah Dady shigo, Cikin isa da izza yashigo Kabir yajawo masa kujera ya zauna, "Sannu Dady lfy kuwa kazo da kanka? Madadin kamin waya inzo? Da wutsiyan ido yakalleshi, "k'iranka kuma na nawa? Nak'irka yafi abunda yafi, Kabir yada'uko wayan yana dubawa "i'm sorry Dady ina wordne banashiga da waya word, Tab'e Bakinsa Dadyn yayi "naga ka rufe acount din Campanin nanne gaba d'aya komeyasa? KB yagyara zama yana fuskantansa, "satin da ya wuce naje nad'anyi bincike akan cigaban da campanin yasamu abun takaici sai na tar da b'arnan da akayi acampanin yazarta na kullum da akeyi, a iya binceken da nayi akai bansan wayee yafitar da kud'ad'e masu yawa hakaba Cikin zafi Alhaji ya'u yafara magana " lallai Kabir na yarda cewa niba kad'aukeni abakin komiba, Ace campani yana hanuna amma karufe acount batare da kasanar daniba? Dame za'a biya ma'aikatan? Dame za'a sayi duk abubuwan da campanin yake buk'ata? Tun mahaifinka yana raye nike gudanarda duk wani abu na campanin nan, bai tab'a samin ido akaiba, Tunda yafara maganan kan KB yana k'asa yana nazartan kalamansa d'aya bayan d'aya, Sosai yayi mamakin k'anin mahaifin nashi campani na hanunsa? Amma baisan yaciri wani kud'i dan developing campaninba? Kuma kenan yana sane da b'arnan da akeyi a campanin? To meyake nufi? Yanasane da irin kud'ad'en da shima yake wawusa amma yayi kaman bai saniba, muryanshine yakatse masa tunani, "kayi gaggawan bud'e acount d'innan nagayama, Ajiyan zuciya yayi yad'ago ya kalleshi "zan bud'e insha Allah amma sai na dawo daga tafiyan da zanyi, "ina zakaje? "zamuje Abuja wani seminner ak'arshen satinnan, Wani dariya KB yaga Alhaji ya'u yayi da baisan ta mece ce ba, sai dai ya fahimci jin dad'i sosai acikin dariyan, "dayaushe zakuyi tafiyan? "Da safe, Gyad'a kansa yayi alamun anzo wurin, Tashi yayi batare da yak'ara cewa komiba, yafita gida yakoma kai tsaye tun ahanya ya k'ira kila yace yasameshi agida, Sai kaiwa da kawowa yakeyi a falonsa kamar wanda yakai mai haihuwa asibiti, Bai ko ji shigowan kila ba sai muryansa yaji abayansa "ya akayine Boss? Tunda naji kamin irin wannan k'iran nasan tasamu, Da sauri ya juyo ya dafa kila, "Kabir zai tafi Abuja ran asabar, banaso asamu wata matsala kila kasan duk yanda zakayi ka hala yaronnan acan kar yadawo, Kila yafashe da dariya anzo wajen Boss namaka Alk'awari baza'a tab'a samun matsalaba, Gobe juma'a don haka gobe zamuje da yarana zamu rarraba kai acikin Daji mujira zuwansa wlh sai dai wani ba Kabirba yafad'a yana datse hak'oransa, Kud'i mai yawa yabashi yace su sha mai da haka kila yafita zuciyan Ahaji ya'u fari tas don yana ganin mafaekinsa zai zamo gaskiya, *Allah sarki Dr Kabir shin yaza takayane*? *Ku biyini* *ummu fatima* 😘😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 _Sis safiyya nayarada da soyayyanki gareni wlh nima ina sonki Dijah tana gaisheki_ *ALLAH yabar k'auna*🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 9⃣ Tun bayan fitan Alhaji ya'u Dr KB yake zaune agun kaman andasashi tunani kala2 yakeyi akan k'anin mahaifin nashi, baifitoba saida akayi k'iran sallahn la'asar, daganan gida yawuce kai tsaye, Yau yakama Asabar shine ranan da Dr KB zai tafi Abujah, tun dawowansa daga sallahn Asuba yazauna afalo yayi karatu Alk'ur'ani sannan yayi azkhard'in da yasaba, sannan yafito, Kaitsaye sashin Mami ya nufa yana k'ok'arin shigewa bedroom yaji motsi akitchen yadawo da baya ya lek'a Mami yagani tana had'a break yak'arasa ya langab'ar da kanshi haba Mami keda yakamata aganki akwance shine kika shigo kitchen, Mami tad'an zaro ido Akwance kuma Kabir? a haba ai tunda akayi sallahn asuba bacci kuma yak'are ai ko ka manta Hadisin manzo Allah (s a w) da yace baccin safe yahana arzik'ine Kuma ma ai ba asan mace da Baccin safe ba, "Mnnmm duk da hakadai is too early Mami, Ina early d'ana zaiyi sammakon barin gida? "Kina son wannan d'anaki da yawa Mami Mezan miki insa ka miki da wannan soyayyan ya fad'a yana nad'e hanun rigansa, "kayi aure Kabir kazauna da matanka da Aminci ka hayyayafa inga "ya"yanka aduniyannan kafin inmutu, inkayi haka kasakamin Kabir, cikin sanyi jiki yake kallonta har yagama nad'e hanun rigannasa ya matso yakarb' firan dankalin da takeyi, Yanad'an murmushi yace "insha Allah Mami zan cikamiki burinki, Tayaya kenan Kabir d'ina? Anata gumu dakai ga mata nan suna sonka kai baka sonsu? Tafad'a tana lek'a fuskansa da yake ta sinne shi k'asa yana matik'ar jin kunyan wannan lamarin aduk lokacin da Mami ta d'ago Maganan wai ace Mamin sa mai sonsa da k'aunarsa amma yakasa yin abunda takeso, Cikin jin kunyanta yace Mami to ke waccece ta kwantamiki arai? "Nikuma? Haba dai Kabir nizan zauna maka da ita ? Kazab'i wacce kaleso dai acikimsu, "yand'anyi mumushi yana kuna gas yakalli Mami da take tace gyad'an kunu fuskanta k'unshe da murmushi yace "Mami ai indai dan sone zanyi aure bazan tab'ayiba don inaga bayan son ki Mami innace inason watama k'aryane yak'arasa maganan yana d'ora mangyad'a akan gas, Shiru Mami tayi tana nazarin maganansa, Kabir yajima yana fad'an wannan kalma, saidai ita takan alak'anta hakan da yarantace, Murmushi tayi tace " To shikenan nizan auramaka wacca nakeso dama jiya yarinyannan Aliya ta zo tagaisheni, Ahaka sukacigaba da hiransu irin na d'a da uwa harsuka gama, Mami tana zubawa shikuma yana kaiwa daining yana shiryawa, yana gama jerawa ya wuce sashinsa dan shiryawa, Da waya kan wayan da Mami take ta masa yasamu yashirya cikin suit bak'ak'e da farar shirt taciki takalmansa ma bak'ak'e da farar socks aciki, idonsa manne da farin glass agogon hanunsama na bak'in fatane Sai k'amshi yakeyi kaman sabon Ango Afalo yatarar da Sani yana had'a masa abubuwan dazai buk'ata, "Sani ya kalleshi cike da zolaya "Mami tana ta mita wai ita kam ta gaji da halinka kullum sai ta tsaya akanka kake shiryawa kaman k'aramin yaro ita kam aure zatamaka ta huta, Da k'afa Kabir ya wurgoshi da wani cup, Sani yakauce da sauri yana dariya Atsaye yasamu Mami tana kallon agogo, tana ganinsa tazabga masa harara, kansa ak'asa yana murmushi yak'arasa wajen dining yaja kujera yazauna, tana zuba abincin tana tura mishi gabanshi, tana mitan k'in yarda dayayi yatafi ajirki, "mmn Mami nifa nafison intafi amota indai k'asannane, yafad'a yana mik'ewa to Allah ya kare Kabir kayi Addu'a kuwa? " Eh nayi, Tana rik'e da hanunsa kaman wani yaro d'an shekara uku, har sukafito Sani yana tsaye rik'e da murfin mota, cikin kulawa Mami ta amsa gaisuwansa, tad'ora da Sani kunyi Addu'ah? "Eh Munyi Mami, tajuyo tana kallon KB da shima ita yake kallo ko k'yafta ido bayayi ta rik'o hanunsa taturashi cikin mota tana takoro musu Addu'a, moto ci biyarne hud'u cike da sojoji biyu agaba biyu abaya na Kabir a tsakiya Sani yana tuk'awa harbakin gate Mami ta rakasu tana kallonsu harsai da suka b'ace ma ganinta, ta koma cikin gida, ji tayi gidan yamata fad'i dayawa gashi yauba aiki, dahaka ta k'ira wayan Hajiya Rabi matar yayanta da suke uwa d'ya uba d'aya tace ta turomata yaranta su rage mata zaman kad'aici, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Cike da nishad'i suke tafiya suna hira suna tuna zamanin yarantansu jifa jifa suna dariya, Wannan na d'aya daga cikin abunda yake k'arasa Sani k'aunan KB da respecting d"inshi sam bai d'aukeshi matsayin wanda yake aiki k'ark'ashinsaba, dagashi har Mami, *Bari muje waye Sani* Sani dai ada mak'ocin su Kabir ne tare suka taso suna primary Allah yayi ma mahaifin Sani Rasuwa, . Mahaifiyarsa ta d'aukeshi suka koma Gombe da zama kasancewan dama yar can ne, anan yacigaba da Rayuwa har ya kammala duk karatunsa daganan yafad'a aikin soja Sai kuma wata jarabawa ta fad'omasa Gwamnati ta dakatar dasu sakamakon wani matsala da a kasamu Sojoji dashi, bak'aramin damuwa Sani da mahaifiyarsa sukayiba, ana haka Allah yakawo Kabir garin Gombe duba wani campani dayakeso yasaya, kwatsam Allah ya had'asu ba k'aramin murna sukayi da ganin junaba nan sukayi ta hiran bayan rabuwa anan Sani yake gayama Kabir halin da yake ciki ba k'aramin tausayasa masa Kabir yayiba, Baiyi k'asa agwiwaba, daya tashi tafiya ya tafi dashi dazummar nima masa aikinyi, tofa alokacinne kuma Alhaji ya'u yad'aura d'amaran ganin k'arshen Kabir tahanyoyi da dama da ya ajiye motarsa za azo asama sa bom, bak'aramin tashin hankali Mami ta shigaba, ahakane tanima masa masu tsaronsa ciki har da Sani wanda yakasance ogansu kuma shine drivern Kabir duk inda zaije duk da wani lokaci Kabird'in yakan k'i fita dashi, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 "Hello Kila Kabir fa yataso ina fatan dai kuna cikin shirinku, pls kila wannan karon kar kabari asamu tangard'an da yaronnan zai kub'uta bai mutuba, "Ka kwantar da hankalinka Boss gamunan adaji muna jiran shi yau kam Kabir saidai uwarshi ta haifi wani, Cikin jindad'i Alhaji y'au yace "Gud Kila nasan zaka iya dahaka sukayi sallama, Allah sarki Kabir sai hiransu sukeyi shi da Sani Habib ya fad'o masa arai ya k'irashi yana d'aga wayan yace "Hello Man ya kake? Ya hanya? "mhmm daban k'irakaba ai baza kasan ya nakeba, "Haba karkace haka wlh nayi ta nimanka bana samun ka, "Ok inaga matsalan network ne, "kunyi nisane? "ba muyi wani nisaba, "Ok to Allah yakare, "Ameen daga haka suka ajiye wayan, Bai wani d'auki lokaciba wayan Mami ya shigo inbai mantaba wannan shine wayanta na hud'u tun fitowansu yayi murmushi yad'auka "Hello Mami na, "na'am Kabir kuna inane? "Gamunan Mami mund'anyi nisa, banijinki sosai Mami ki kashe inna isa zank'iraki, Yana fad'an haka yakashe wayan, tafiya kad'an suka k'ara suna dai dai kan wani tafkeken Gada sukaji k'aran bindiga y akarad'e wajan da sauri Kabir ya zuge glass yana kallon motocin masu tsaronsa yanda suke musayan wuta da wasu gungun matasa ga wasu motocin kuma sunjuyo sai gudu sukeyi, cikin firgici Sani yajuya kan motan, ya k'ure mata gudu cikin zafin nama Kila yaraka musu baya harbi yakeyi ba k'ak'k'autawa tun Sani yanaji har ji da ganinsa ya d'auke tuni motan tafara wulagigi akan titi ahaka motan ta hantsila cikin gada😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 Wayyo Mamin Kabir Babu wani tsaro da wani ya isa yabaka sai wanda ubangijinka yabaka😭 Kullu nafsin....... *Ummu fatima ce* 😘 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿󟰾񲰼󟰾񲰼󟰾񲰼󟰊 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *ALLAH yabar k'auna*🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣0⃣ Cikin farin ciki da jin dad'i kila ya faka motarsa yafito yatsaya akan gadan yana kallon yanda jininsu KB yake gudu akan Ruwa, motarsu kuwa tuni idon Ruwa yajata ya afkar da ita wani tafkeken rami, Busar da wani iska mai zafi yayi yaciro waya a Aljihunsa ya k'ira Alhaji ya'u, Alokacin Alhaji ya'u yana tsaye da waya ahanunsa k'irjinsa sai bugawa yakeyi, tsoronsa d'aya kar asamu matsala wajen kashe KB don yasan wannan shine damarsa ta k'arshe, aiyana ganin k'iran Kila hanunsa har b'ari yakeyi ya d'auka murya na b'ari, yace "kila yadai? Wani mahaukacin dariya kila ya fashe da shi sai da yagaji dan kansa yafara magana "Boss kayi yanda kakeso yau aduniyannan, kafin kaima naka wa'adin yacika, cike da tsoro yace "banganeba Kila?, "matsiyacinnan yabak'wanci lahira, nagama dashi, "Dagaske kakeyi Kila?!!! "ai bamu tab'a wasa irin hakaba, Cike da nishad'i da jin dad'i Alhaji ya'u yafara masa Alk'awura da haka suka ajiye wayan, yau jinsa yake duk duniya bawanda yakaishi farin ciki, don yasan ya mallaki dukiya angama don yagama target dama da ya kashe Kabir zai je wajen boka yamasa aiki akan Mami ta amince ta aureshi, shiyasa ma baiyi shawaran kisan Kabir da matarsaba, donkar kishi ya d'ibeta bayan aurensa da mami ta tonamasa asiri, dariya yake tayi shi kad'ansa afalo cikin nishad'i, can kuma yazabura yamik'e Makullin motarsa ya sura da sauri da kanshi ya tuk'a kansa bai tsaya ko inana sai gidan Mami a falo ya sameta ita da uncle Musa da yakawo mata yaransa da tace akawosu su d'ebe mata kewa kasncewan dama yanason zuwa don ya kwan biyu baizo sun gaisa da k'anwar tashiba, cike da girmamawa da mutunta juna suga gaisa Mami ta k'walawa sauda k'ira da tun zuwansu suka shige kitchen wannan na d'aya daga cikin abunda yasa yaransuke son zuwa gidan Mami ta kanbarsu su shiga kitchen suyi ta jagwalgwalon girkinsu su dafa wannan su dafa wancan, tanakallonsu, Da saurinta ta iso Mami ta umurceta data kawo ma Alhaji ya'u abun motsa baki, "Dadyn su ziyarace haka da Ranannan? Saida yahad'iyi Ruwan da ya kurb'a sannan yace "zan wuce ne nace barinzo mugaisa kwana biyu ban lek'oba, "aikuwa ka kyauta d'azu kuwa mukayi waya da "yata tace wai yau sam baka k'irataba nace k'ila kana busy ne, "mhmmm Rabu da Nafisa darunta yana da yawa kullum inban k'irata sau hud'uba ta dinga mita kenan, dukansu sukasa dariya, "Ina Kabir ne? Inason muyi magana dashi akan sabon sakataren sannan da yakawo sam ban yarda da yaronba, Mami takalli yayanta sannan ta kalli Alhaji ya'u Amma kuma ai Abdul yaron kirkine d'an k'anin mahaifiyar muce, uncle Musa yace "tabbas bana zaton za'a samu Abdul da aikata mummunan Abu, cikin diriri cewa Alhaji Musa ya kallesu yanacewa "to kun san sha'anin mutane nima tseguntamin akayi shiyasa ma nace sai nasamu shi Kabir d'in munyi shawara "Eh yana da kyau kuyi shawaran ma, bayanan ai yatafi Abuja Dady yad'an had'e rai oh narasa meyasa sam Kabir bai d'aukeni matsayin da na d'aukeshiba, yanzu ace yaronnan Zaiyi tafiya amma yakasa sanar dani?, to ai shikenan Allah ya dawomin dashi lfy Mami cikin rashin jin dad'in abunda Kabir d'in yayi tace " kayi hak'uri Dadynsu sam narasa meke damun Kabir da irin wannan Halinsa "ba komi ya wuce da yaushe ya tafine? "Tun da safe ya tafi ina tak'iran wayansa ma layinsa bayi aiki tafad'a tana k'ok'arin k'ira, Rass taji k'irjinta ya buga kiran yana fara tafiya ya katse ba tare da ance komiba, Atsorace Mami ta kalli uncle Musa "yanzu kanma kwat2 layin baya fita sab'anin d'azu da'ake cewa ba Network, tak'arasa maganan da matsanancin damuwa, K'asa2 Alhaji ya'u yakemata wani kallo aransa yace lallai da sauran rina akaba ko yaya zakiyi lokacin da kika samu lbrn mutuwar d'annaki ohi? Uncle Musa yace "inaga dai matsalan Network ne kinsan hanyan Akwai Qauyukan da basu da service, "Amma fa yaci ace yanzu suna cikin Abuja yaya , Alhaji ya'u ya amsa da cewa kinsan halin Kabir da sha'awan k'auyuka yanzu haka sasu tsayuwa yayi awani wuri daba network asanyaye Mami tace "Eh zai iya yiwuwa, saidai fa d'azun can munyi waya, "ki kwantar da hankalinki Insha Allah bakomi, ni zan wuce yafad'a yana mikewa "to Allah yasa nagode agaida mutan gidan "zasuji, Baijima da fitaba Uncle Musa ma yamata sallama yana cemata ta kwantar da hankalinta, To kawai tace masa amma kar ga Allah tanajin ajikinta kaman d'annata ba k'alau yakeba, Saidai fa tun fitansu Mami take zaune awajen kamar andasata duk jikinta ba k'wari k'afafunta sai rawa sukeyi sai niman wayan Kabir, da Sani takeyi amma maganar bata canza zaniba, Har akayi sallahn isha Mami bata daddaraba kowani bayan seconds tana k'ira amma shiru sosai yanzu kan ta tsorata da jin shirun d'annata, Wasa2 Har Mami tayi shirin kwanciya ba wani canji, Da haka ta yanke shawaran k'iran yayanta tasanar dashi koda tagayamasa shima ya tsorata, amma kasancewanshi na miji sai kawai ya share ya dinga k'rfafa mata gwiwa, Haka dai yalallab'ata dacewa lfy ne yake kawo shiru, Da k'yar bacci b'arawo ya d'auketa sai dai wasu irin mafarkai marasa dad'i ne suka addabeta ak'arshe dai hak'ura da kwanciyan tayi, Tun lokacin data saba yin nafilanta baiyiba taje ta d'auro Alola tazo ta tada sallah, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 *Rayuwa kenan duk Abunda Allah ya k'addara ma bawa ba makawa sai ta sameshi saidai Addu'a yana rage k'arfin mummunan k'addara, shiyasa yana da kyau "yar'uwa da kin idar da sallahn asuba kar kitashi awajen har sai kinyi Addu'an safiya da maraici irin wanda Annabin mu ya koyar damu basai lallai kin Haddaceba kinimi Hisnul musulum d'inki kina kaeantawa kada kibari yaranki sufita baki karanta musu wannan Addu'an da da Annabi yake karanta wa Hassan da Hussainiba ki dafa kansu kikaranto musu kaman haka _u'izukuma bi kalimatullahi tammatan min kulli shaid'anin wahammatan wamin kulli ainin lammah_ inkika dafa kansu kikamusu wannan magana ta k'are basu ba kambun baka basu ba kidnaping wane maye wane matsafin da yake tsafi da yaran mutane *Ya Allah ka karemu da kariyanka* Duk yanda kaso da k'in mutum baka isa kasheshiba sai wa'adinsa yayi, Da k'arfin gaske ruwan yake gangarawa da bayin Allahn da basujiba basu ganiba har ya kawosu bakin Gab'a anan suka kwana basu ko san inda sukeba,har garin Allah ya waye alokacin d'ai d'ai kun mutane suka fara fitowa a k'auyen wasu sun fito d'iban Ruwa wasu kuma itace, Hakan yake awurin Malam Bukar mai d'ori da k'aton jarka ya fito da igiya abayan kekensa, sauri yakeyi ya gama tunkafin Dijah tafito donyasan indai tafito waje bazata barshi ya d'iba, Agefen Rafi ya ajiye jarkansa sannan yanufi cikin jeji yin itace agefe ya kafe kekensa yana shirin haye Ruwa, Nanfa idonsa ya sauk'a akan samaruka guda biyu kwance cikin halin mutuwa ko rayuwa, sosai ya tsorata duk da halin jarumta irin na malam Bukar, yazuba musu ido yana nazari Abunda ya d'aure masa kai shine ganin d'aya da kakin soja d'aya da bak'ak'en kaya cikin jarumata irin nashi ya k'arasa har inda suke bakinsa d'auke da Addu'a ba k'aramin tsoro da tausayibane yakamashi lokacin da yaga harbi ajinkinsu cikin gaggawa ya hau kekensa bai tsaya ko inaba sai police station, Nannfa yasanar dasu abunda idonsa yagani ba b'ata lokaci suka garzaya da maotansu wajen cikin jagorancin Malam Bukar mai d'ori, *tofah magana nagaba ina lbrn Mami? Ina Alhaji ya'u? gadai Kabir da Sani zasu mutu ko zasuyi rai sai Allah shi yabar ma kansa sani rayuwa kenan sai naka yakasheka bare kuma ya taimakeka mmm muje zuwa Ummu fatima ce 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 *ALLAH yabar k'auna*🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣1⃣ A gefen Hanya suka faka motan suka shigo wurin da k'afa da hanu Malam Bukar ya nuna musu inda su KB suke, Bak'aramin kad'uwa police d'in sukayiba musamman da suka lura Ba k'ananan mutane bane, Ogansu da kansa yaja mota ya tafi asbiti suka taho da ambulance akatafi dasu, Nan likitoti suka rufu akansu sukaciremusu harsashi ajikinsu, Sani kusan bulet hud'u aka ciremasa, ga raunukan da yaji yayin da akacirema KB d'aya, sai dai ansameshi da karaya aduka k'afafunsa, Har la'asar ana abu d'aya akansu, sai daf magriba suka kammala agajiye Doctors d'in suka fito, har lokacin police d'in sunanan babban likitanne ya mik'a ma police d'in hanu, suka gaisa, "yadai likita ansamu nasara? "Eh to mundaiyi musu aiki amma dai ba wanda ya farfad'o acikinsu, Police d'in ya mik'a masa ID card wannan a aljihunsa muka samu, ya karb'a ya duba *Kabir Mahmud tugga* yagani ajiki da sauri ya d'ago ya kalleshi "oficer ai wannan Babban likitane kuma d'an shahararren d'an kasuwan nanne Alhji Mahmud Tugga, Kai police d'in ya jinjina yace "shiyasa nanumaka kagani kasan jiya anyi taron manyan likitoti a Abuja, maybe can yanufa masu hamayya dashi kokuma "yan fashi sukamishi wannan aika aikan, so yanzudai zamu d'aukeshi mukaishi National Hospital Abuja, Inyaso kuyita treting d'in seceuritynsa anan inya d'ansamu releif sai amai dashi cikin Adamawa. 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Gidan Mami na lek'a bak'aramin kad'uwa nayiba lokacin da na hango Mami zaune abakin gado ta jingina kanta ajikin gini, tanajiyo hargowan mutanen da suka cika gidan wasu "yan'uwanta ne wasu kuma "yan zuwa jajene, yau kwana uku kenan ba Kabir ba labarinsa, ko ataron da akayi na Abuja ma lbr yasamesu Kabir bai halacci taronba, bincike iya bincike kullum yinsa akeyi amma ba lbr, hanunta tasa tashare hawaye k'waya d'ayan da yagangaromata Zuciyanta sai zogi yakemata, ahankali take tuno Abumda mijinta yagaya mata ranan da zai Rasu, *Fatima kikula min da Kabir Don nasan duk mainiman yaga bayana yanzu hankalinsa zai koma kan Kabir shima za'ayi k'ok'orin ahalakashi kamar yanda akaso amin abaya shiyasa akecewa dukiya fitinace, don nasan abumda suke nima kenan awajena dukiyata gashi kuma yanzu zai koma hanun sa* "Kabir ta fad'a tana share k'walla dai2 lokacin akayi nocking sauda ce tashigo tad'an rusuna "Mami wai kije inji su Dady, sai da tashiga bayan gida ta wanko fuskanta sannan ta zira Hijabinta tafito acan babban falo tasamesu, su biyune Uncle Musa da Abban Habib, tazauna daura dasu suka gaisa cikin k'arfin Hali, ta kalli yayan nata "yaya har yanzu ba wani lbr? Ko boudy guard d'innasa ba'asamu lbrnsuba? Uncle Musa yad'ago ya kalli Abban Habib, ya sauk'e ajiyan zuciya, dai2 lokacin wayan Mami ya hau ruri, Nafisa sunan da yabayyana akan wayan kenan, d'auka tayi tasa ahans free cikin matsanancin kuka Nafisa tafara magana "Mami ashe ankashe yaya KB tun ran Asabar amma ba wanda yagayamin? Cikin tashin Hankali Mami tace "waya gayamiki wannan magana Nafisa? "Dady ne yak'irani yanzu yake gayamin wai ahanyarsa ta zuwa Abuja aka kashwshi, kuma wai bai yarda inzoba wlh sai nadawo ko zai kasheni nabar England har Abada, Mami kam kusan suman tsaye tayi awajen, idonta taf k'wala, ahaka wayan yasulale yafad'i ta zube akan kujera tanayima yayanta kallon tuhuma, "Yaya meyasa kuka b'oyemin Mutuwan Kabir? Bani na halliceshiba don me za ab'oyemin mahaliccinsa ya karb'eshi? Uncle Musa ya katseta da fad'in Fatima ki kwantar da Hankalinki wlh bamu samu lbrn mutuwan Kabirba amma bari muk'ira wanda akaji abakinsa, yalalub'o no. Alokacin Alhaji ya'u suna zaune da su Kila awani tafkeken Hotel suna pertyn samun nasara ganin mai k'iranshinne yasa shi tashi awurin dayake ya canza waje, bayan sungaisa Uncle Musa yace "Ashe kasamu lbrn mutuwar d'anka KB? Shine bakasanar damuba? Cikin firgici Alhaji ya'u yace "ni ni kuma? Ta ta ina kennan? "mhmm yanzu "yarka Nafisa tayi waya take sanardamu kuma tace kai kagayamata, Arud'e yace "no no bata fahimceniba bahaka nagaya mataba, Kallon Kallo Uncle Musa da Abban Habib sukayi sannan yakashe wayan yana kallon Mami data zuba masa ido, dai dai lokacin Habib ya shigo bako sallama yazauna yana kallonsu "mmn Dady nasmu lbrn KB na yanzu akak'ira asibitinmu akasanardamu KB yana Yana national Hospital Abuja ai gaba d'ayansu mik'ewa sukayi suna k'ara tambayansa Mami kam sauk'ar da kanta k'asa tayi tana kirari ma mahaliccinta tana hawaye, bata majin mesuke fad'a ita dai taji yayanta yana waya murya k'asa2 "Fatima kitashi kishiga ciki yanzu zamu Je Asibitin garinnan muduba Sani daga nan kuma zamu wuce Abujan ajirgi sannan kuma ki iya ma bakinki, karkisanar da kowa cewa ansamu lbrn Kabir harsai mun gano masu hanu akan son salwantar dashi, Asanyaye tace "wasune ko? Suka mishi wani abun? "Ranan lahadi da azahar masu tsaronsa suka zo gidana suka shaidamin wasu sun tsaresu ahanya sun kashe mutum biyu acikinsu sauran sun kub'uta da k'yar da raunuka wasu kuma ba raunuka, amma basuga uban gidan nasuba shiyasa bazasu iya zuwa gidannan ba shine sukazo su sanarmin, nikuma nasanar masu Ibrahim, yanzu haka wanda suka samu raunin suna asibiti muna kula dasu sukuma ma matan munje ga iyayensu munsanardasu munmusu ta'aziya harda d'an ihsani, Cikin tashin hankali Mami tace muje tare inga Sanin, Tumdaga nesa da Mami ta hango Sani ta rud'e, kallonta yakeyi har ta matsoshi, sai mirmushi yake mata ta dafa jikin hadonsa tana kallonsa harsu uncle Musa suka gaidashi da jajan tawa, sam Sani baiji dad'in ganin hawaye afuskan Mami asanyaye ya k'irata tad'an sunkuyo tana kallonsa "laifin Kabir yashafeka ko Sani sunyi niyan kashe Kabir kaima sun nakasaka duk wannan gurbin harsashine haka ajikinka? Ta k'arasa maganan cikin kuka, Sani ya ya marairaita fuska yana kallonta yace "Haba Mami don ALLAH kidaina kukannan dagaske oga KB yana raye? Yafad'a da muryan kuka, Habib yadafa kansa yace "ka kwantar da hankalinka Sani nacemaka yana raye bak'arya namakaba yana Abuja yanzu haka wajensa zamuje, "Don Allah inkaje kak'ira wani da kasani a asibitinnan yabani wayan kahad'amu inji muryansa, "insha Allah zanyi yanda ka fad"an Allah yabaku lfy "Ameen mami ta amsa Abban Habib yace mata tazo amaidata gida tunda akwai masu kula da Sani, tak'i tace anan zata zauna, ahaka suka tafi suka barta har dare tana wajen sai wuraren 1:00 ta koma gida, Awannan dare kam sam Mami bata rintsaba juyi kawai takeyi akan gado data rufe idonta Hoton Kabir take gani, gashi tun da rana a Asibiti tayi ta k'iran su uncle Musa Amma wayansu baya shiga sosai ta k'ara razana, washi gari kuwa tun safe tagama shirinta taje taduba jikin Sani daga nan tawuce air pot, tana shiga Abuja kai tsaye Hospital ta wuce, Gadajen word d'in take bi da kallo can tahango sojoji da police ajikin wani gado k'ura musu ido tayi, abayanta taji ance Fatima tana juyowa ta ido biyu da yayanta yana dariya yace "kin kasa hak'uri ne? Duk da k'in nimanki danayi awaya, to zo muk'arasa ga gadonsa can jami'an tsarone ke gadinsa, suna k'arasawa da uncle Musa yagabatar da ita amatsayin mahaifiyarsa gaba d'aya suka watse suka basu guri, ahankali Mami take d'aga k'afa kaman wanda k'wai yafashe ma aciki, Kabir kuwa sai k'ok'arin k'ak'alo murmushin k'arfin Hali, yana kallonta duk yanda Mami taso ta daure abun ya gagara hawayen da taso b'oyewane suka hau sintiri afuskanta ta dafa goshinsa da d'ayan hanunta tana share k'olla da d'ayan tace "Sannu Kabir irin jarabawan da mukuma aka jarrabe mu dashi kenan, juya kanshi yakeyi ahankali ya d'ora Hanunsa asaman hanunta kaman zaiyi kuka yana kallo idonta, yace "Pls Mami ko mutuwa nayi bai kamata kimin kukaba, Addu'anki nake buk'ata Mami wlh wannan hawayankin yafi min raunukan jikina Mami, Cikin sheshshek'an kuka Mami tace "wayene Kabir? Waye yake son ganin bayanka? Meka musu Kabir? Kabir ya tura hanunsa ya jawo kujera yasaka mata ta zauna tana shafa gashin kanashi, "araunane yace Mami wlh bawanda ya isa ya kasheni sai kwana na ya k'are, Da son ransune da yanzu bana nan, amma kinga da Allah bai soba gani araye pls kikwantar da hankalinki Mamina yafad'a yana sharemata hawaye, Mami ya lbrn Sani? " yana Asibiti jikinsa da sauk'i har yafi naka, "su Bala fa? "Duk jikinsu da sauk'i, sai Alokacin Mami ta kalli su Habib da Abbansa suka gaisa, Sannu sannu Su KB suke samun sauk'i da ikon Allah, Acikin watanni Biyu duk wani raunuka ya warke Sani kam tuni har Ansallameshi Uncle Musa ya d'auleshi yakaishi Gombe campanin KB yace masa yazauna anan don haryanzu mutane basu san Ansamesuba, Alokacinne kuma aka kunce karayan KB amma wani abun tashin hankali shine sam karayan bai d'oruba ba k'aramin tashin hanlali suka shigaba, Ahaka aka sake wata d'aya aka kunce Amma baiyuwuba, ganin haka yasa Uncle Musa yace Asallamesu kawai zasu kaishi amasa na gida haka Kuwa aka sallamesu aranda zasu tafi police d'in da case d'in yake hanunsa yazo, cike da girmamawa yagaida Mami, ya tambayeta jikinsa, Mami ta jinjina kai "jiki da sauk'i saidai karayanne bai gyaruba shiyasa zamu koma gida agwada na gidan agani ko Allah zaisa Adace, shiru yayi nad'an lokaci yace "kunada wanda ya iyagyarane? "a'a gaskiya saidai zamu bincika "acan k'auyen da nake aikinnan kuwa akwai wani datijjo wanda yazo yasanar mana lokacin da yagansu acikin mummunan halinnan ya iya gyaran karaya sosai don naji ance har daganan akan kaimasa masu karaya, ko zaku gwada kukagani? "Abban Habib yakarb'e da cewa "Eh sai kawai mukaishi can awani garine? Wani Rugan fulanine can k'arshen Adamawa sunan Rugan Juma sunan mutumin kuma *Malam Bukar maid'ori* nan yagaya musu tanda akayi kafin akawo KB nan Mami tajinjina kai to Allah yasa Adace, Uncle Musa yace "Ameen, tunda hakane kawai sai mufasa zuwa gidan ke Fatima Gobe in Allah yakaimu sai ki koma gida mukuma jibi sai mushirya mukaishi, *Tirk'ashi masu kartu ga Dr KB fa yana shirin zuwa gidansu Dijah k'aya abokiyar Hamayyansa cab ga Shi wai ita Dijah bata mantuwa wai wani wainan za'a totane?* *Ummu Fatimace* 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 *ALLAH yabar k'auna*🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣2⃣ Ranan juma'a shine Ranan da za'akai KB Rugan Juma, Basu samu flight ba sai wajen k'arfe uku, a airpot suna sauk'a dama sunyi bucking Amubulance kasancewan k'afan bayi ko lank'wasuwa, Basu suka isa cikin Rugamba sai da aka idar da sallahn isha'i, suna shiga cikin Garin suka tambayi Gidan *Malam Bukar Maid'ori* ba wani b'ata lokaci aka kaisu, ak'ofan Gida suka sameshi sunacin Abinci shi da mak'ocinsa Baban Jebu, Uncle Musa ne ya musu sallama Hanu biyu suka karb'eshi hami da bashi wajen zama, Bayn sun gaisa Uncle Musa yace "Munzo wajen Malam Bukar ne, "Ayyah nine Malam Bukar, nan yasanar dashi abun da ke tafe da su, Mik'ewa yayi da sauri yashiga Gida "Dijah! Dijah!! "Na'am ta Amsa da sauri ta fito, "Maza d'ibi taburmai kije can d'akin Bak'i ki shimdid'a ankawo mara lfy yana fad'an haka ya juya yafita a jikin mota yasamu Uncle Musa yana tsaye, "Bismillah kushigar dashi Habib da Driver da Abban Habibne suka d'aukeshi, Uncle Musa da Malam Bukar suka rufa musu Baya dama Gidan k'ofa biyu yake dashi d'ayan K'ofan shine zai sadaka da cikin Gidan inda su inna suke, sannan akwai k'ofan da zai sadaka da d'ayan side d'in ananne Baffa yake kwantar da marasa lfy, kasancewan akwai wanda suke zuwa daga nesa, D'akine ciki da falo wanda akayi da bluck d'in k'asa aka maasa Rufi da ciyawa irin dai d'akunan k'auye sai dai wanna yasha flasta sosai da flu na siminti uwar d'akinkuma har da Gadon k'asa a falo aka shimfid'a taburman Suna ajiyeshi Habib yayi sauri yaje yad'auko blancket ya shimfid'amasa yasa pillow suka taimaka masa ya kwanta nan suka zauna aka sake sabon gaisawa Baffa yace sai in Allah ya kai rai da safe zamu fara aiki, Shiga cikin yayi yasa aka kawo musu Abinci, Habib ya matso kusa da Habib yana kallonsa "KB me kk son kaci? "Nothing, "to barin Had'ama tea " bazan shaba kabarshi kawai "naga kaman bakaso zuwannan ba kayi hak'uri insha Allah daka samu lfy shikenan, "Gaskiya ni bana iya zama a duhu wannan shine kawai matsalata, wlh yanzu jina nake kaman a kurku, "a'a baza abarka aduhuba ka kwantar da hankalinka, Yauwa KB pls kayi magana da yarinyannan mana tadamu taji voice d'inka wlh tadameni seriously, tsaki KB yayi ya kalli inda su Uncle Musa suke suna Hiransu, "ko zamuyi magana badai yauba sai ka bari da safe, daga haka ya mai da kanshi ya kwanta, Washi Gari tunda safe Baffa yafara had'a magungunan da zai masa d'auri, Bintalo da Dijah ne suka musu abun karya, Doya Baffa ya sayo akasoyamusu aka dafa musu Ruwan shayi da yasha kayan k'amshi, Inna ta jere ma Dijah a k'aton tray takaimusu, a falon ta samesu dukansu KB da Habib suna kwance Uncle Musa da Abban Habib suna zaune suna Hira, cikin kunya irin nata ta gaidasu dondai duk tsiwan Dijah takan ji kunya maza sosai, Uncle Musa yace meye Sunan ki "yanmata? Dijah tafad'a tana mik'ewa, "a'a asai dai uwatace guda awajen, sannu ko uwata ita dai murmushi kawai tayi tafita, Abban ya d'aga su KB ya gabatar musu da abun kari, sunaci suna Hira KB kan Shayin kawai yasha, sosai yaji dad'in Ruwan shayin don Haka yasha sosai, Baffa yana gama karyawansa, yafito, yashiga wajensu tunda ga nesa KB yake kallon Baffa har yashigo yasamu guri yazauna, KB yana mamakin yanda hakan yakasance, ikon Allah, Baffa ya Gaisa dasu Uncle Musa sannan yajuyo wajesu KB, Baffa kam sake baki yayi cike da mamaki yana kallon sa "Likita! Ikon Allah Dama kaine Mara lfyn? Allah Sarki D'annan meyasamekane haka? Ya fad'a yana kallon k'afan da ya kumbra suntum, Uncle Musa yace "Ayyah acnce mana kuma kai kasamesu abakin kogi ka k'ira Hukuma "innalillahi wainna ilaihirraji'un kanason kacemin Likitane na tarar dasu abakin kogi jinajina? "Eh haka dai police d'in yagayamana, ikon Allah asai kasanshi, Baffa yayi ajiyan zuciya cike da tausayi "wannan yaro ai bazan tab'a mancewa dashiba, Ya kwashe duk abunda KB ya musu lokacin da yakai Dijah Asibiti, "Rayuwa kenan da kakai masa mara lfy, yau gashi shima ankawo maka shi amatsayin mara lfy, Shiyasa arayuwa akeso kazama nakowa saboda bakasan yanda wataran zaka kasanceba, cewan Abban Habib, Baffa yajuyo da kallonsa ga Kabir da shimad'in shiyake kallo yana murmushi, KB yace "Ashe anan kake? ai inayawan zuwa tanan, "Allah sarki shiyasa kasan mutuncinmu kasan mutanenmu sam basa mutunta fulani, Dukansu suka sa Dariya "ai dole yasan darajan fulani don Uwarsama bafulatanace, inji Uncle Musa Baffa ya matso Kabir yana cewa a kace bazamu samu matsala wajen aikin k'afanba tunda ya had'a zuriya da fulani, kasanmu akwai dauriya, Habib ya kwashe da dariya "ah Baffa kar ka zugashi don naciro wayata zan masa vidio, kabir ya harareshi " yaro ancemaka ni kaine? Allura mafa inza'amaka sai katara mana mutane, Baffa yana dariya yakamo k'afan Kabir yafaramasa aiki, sosai Baffa yatausaya masa don har da tsagewan k'ashi ak'afan gashi yayi tsami, Kabir kuwa tunda Baffa yakama k'afanshi yakamo lip d'insa na k'asa yana tsotso ya rufe idonsa gam sai zufa yakeyi, duka d'akin bawanda bai tausaya masaba, Har aka gama duka biyun bai ko bud'e idoba, yanajin Angama ya kwanta tuni bacci yayi gaba dashi, Godiya suka mishi sosai, Uncle Musa yanisa "to Malam nawane kud'in aikin? Baffa yad'anyi murmushi yace "ai koda bani namishi aikinba nizan biya amishi Balle kuma ninayi, wlh tun zuwana Asibiti abunda yaronnan yamin nake jinsa kaman d'an dana haifa, Inzakuyar da kubarni da Kabir zan masa duk abunda yakamata fatana dai Allah yabashi lfy, Godiya suka masa sosai sannan Abba yace "mu yau zamu koma zamu barshi da d'an'uwansa, Saidai kayi Hakuri zamu saka Generator agidannan don munga ba kuwani samun wuta sosai, "A'a wannan bawani abun damuwa bane, yafad'a yana mik'ewa, "nizan d'an fita sadai inaga zan dawo kafin kufita, "to Allah ya kare muma zamuje cikin gari midawo, tare suka fita, suka koma cikin gari donyin sayayya, Inna tana zaune agindin murhu tana Raba Abinci Bintalo tayi sallama, ta Amsa mata tana kallon bayanta, ina Dijah? "mhmm Dijah suntsaya can ita da Jebu wai zasu daki wata yarinya, inna rafka salati tana rik'e baki yanzu duk fad'an danayima yarinyannan Shekaranjiya batajiba, kenan nayi asaran yawun bakin? "Mhmm inna waifa akan lado ne, wai ancemata anganta da Lado adandali shine tunda akatashi a makaranta suka sha d'amara ita da Jebu ba irin maganan da ba mumusuba nida Ma'u basu kulamuba, cikin takaici Inna tace maza kije kice mata tazo injini intak'i kuma ranta zai b'aci, Bintalo kan tsayawa tayi cike da mamki tun isanta gun, Dijah ta haye kan wani itace ta hard'e k'afa tanagani k'awayenta Jebu da Har, da sude suna ta dambe da larito da k'awatanta, Cikin zafin nama ta cafko jebu tana mata fad'a "yanzu fisabilillahi Jebu ku wasu irin marasa hankaline, Dujah ta maidaku sakarkaru, tanimo fad'a tabarku da dambe ita masifa ga tsoron tsiya, kukuma ga k'arfiko? Dijah ta jawo hanun Jebu daga cikin na Bintalo, ta hankad'ata cikin fad'a, " Jebu har yanzu bakin Larito baiyi jiniba kifasa mata baki sai mutafi, tafad'a tana zabga ma Bintalo harara "wlh BIntalo nasha gayamiki kifita ahanyana bafa tsaoronki nakejiba, Cike da talaici Bintalo tace "sai ki wuce mutafi Inna tana k'iranki, zaro ido Dijah tayi tana kallonta, "sharri kikaje kikamin? Bintalo batace mata komiba, Ta rik'o hanun Jebu "zo mutafi ta kalli Larito wlh karki aza kin tsirane zan kamaki, Suna tafiya tana ta surutu ma Bintalo ko kulata Bintalo batayiba har suka shiga cikin gida, arumfa suka samu inna ta rafka tagumi, Asanyaye Dijah ta iso ta tsiguna agefe, "wai Dijah meyasa ne baki jin magana, ban hanaki tsayuwa bayan kuntaso daga makarantaba? Wai yau harkece da fad'a akan saurayi Dijah? Yaushema kk kula Lado? Yaron da sai yazo yayi aika so goma baki fitaba, naga ko sunansa aka fad'a sai kin b'ata rai, shine don tsaban iyawa harda tare "yar mutane akanshi, Wani irin kunya mai tsananine ya rufe Dijah, ji take kaman k'asa ya tsage tashiga ada tasan Bintalo takan rufa mata asiri, kotayi wani abun awaje batacika fad'a agida ba tabbasa da tasan Bintalo zata mata haka bazata bari taji ba, wani irin zufa taji yana bin jikinta, tsaban takaici sai kawai tasaki kuka, Sosai Bintalo tayi nadaman fad'a ma inna da tayi, musamman ma yanda taga Dijah tana kuka, ba makawa tasan bashi taci awajen ta sai dai fatanta Allah yasa kar Dijah ta mata mummunan ramuwa, Kuka takeyi bil hak'k'i ahaka Baffa ya shigo yasameta dasauri, ta tashi ta rik'e kekensa "Sannu da dawowa Baffa tagad'a tana share hawaye, Ran Baffa bak'aramin b'aci yayiba, Don in Akwai Abunda Yatsana kukan Dijah ne, Tana sauk'e kayan Abincin da ya shigo dashi akan keke tana kukanta, har tagama sauk'ewa, Hanunta yakamo rai b'ace yanufi inda Inna take, "me kukayi mata? Ya tambayi inna yana mata wani irin kallo, aza bure Dijah take kallon inna tana juya kanta, inna ta fahimci Dijah bataso Baffa yaji, murmushi tayi "katambayeta tayi maka bayani da kanta, Bak'in halintane inaga ya motsa, Nan dai yayi ta fad'an dayasaba sai da yayi yagaji don kansa, Ya shiga d'aki Inna tace "ki wuce kije kicire kayan makarantan kizo ki kwashi Abincin Bak'innan kikai musu, Su biyune ad'akin Kabir da Habib, suna Hiransu Habib yana rik'e da Hanun KB yana d'an matsamasa, Ta shigo da tray d'in Abinci tunda ta shawo kwanan d'akin Kb yake Kallonta, sallama tayi Habib ne kawai ya Amsa, ta dire tray d'in a gefe ta d'ago ta kalli Habib akunyace tace ina wuni, lfy Beatiful girl yana murmushi, Ta juyo ga kabir "inawuni, caraf idonsu suka had'u, Dam taji k'irjinta ya buga ta tsaya baki bud'e tana kallonsa yamurtuk'e fuska yana hararanta, yace "Malama Kallon ya isa haka ko, ai sai kitashi ki k'ara wuta, dama d'an k'auye ako ina sai yanuna k'auyancinsa, bandahaka meye Abun kallon?, mtss yaja Dogon tsaki, cikin zafin Nama ta mik'e saida tafita tasa takalmin ta tayi taku Biyu ta juyo Rik'e da kunkuminta, ta zabga mishi Hararan sama da k'asa sannan taja tsaki ta tafi, Habib ya kece da dariya har yana rik'e ciki shi kuma gogan ji yake kamar zuciyansa tafito din takaici, arayuwansa yatsani raini, *Tofah Anya KB kasan waye Dijah kuwa? 🤔 ka takalota kuma kace bakason raini?* 😳 Ku biyoni *Ummu fatima* 🇳🇬 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣3⃣ Sai bayan la'asar sosai, su Uncle Musa suka dawo, K'aton Generator suka sayo Da kayan Electronic, irinsu, fanka, frich Tv, lokacin da motar ta tsayane wani d'an makocinsu Saurayi mai suna Iro yazo ya dinga shigar musu da kayan sannan yatayasu gyara wajen, capet suka malala d'akin sanna suka sa k'atuwar katifa Gado huta da kujerun Roba guda Hud'u, Basu bar garinba saida aka gama shirya komi, Har makanike aka k'ira ya had'a Generator yasa Tv yasa Dish, aka kunna frich Iro ya jera Ruwan faro aciki da sauran Drinks kala2, Tuni Gurin yayi fes kaman ba acikin Rugan juma ba, Iro kam sake baki yayi yana bin d'akin da kallo aranshi yace "lallai Ni'ima na birni, jinyanma bazai iyayi hakaba sai sunmayar da d'akin irin nasu, Sai wajen Daf Magriba, suka musu sallama sukatafi, Saida akayi sallahn Isha'i suka isa uncle Musa wajen Mami ya wuce kai tsaye, Nafisa ya samu a falo ta kifa kanta ajikin kujera, sallamansa ne yasa ta d'ago kanta, tagaishi tace "barin k'ira Mamin, da kai ya amsa mata ta haye sama jim kad'an Mami tazo, "Yaya shigowan dare kukayine? "wlh kuwa nasan kin matsu kiji lbrn d'anki, dariya kawai tayi Shima dariyan yakeyi yazauna suka gaisa, "ya me jikin dai? "jiki Alhamdulillahi, Nan ya gayamata duk yanda akayi, sannan ya d'ora da "wannan kaman "yar wajen Ya'un nanane ko? "Eh Nafisa ba itace, "inafatan baki sanar da ita ansamu Kabir ba "Bangayamataba amma yanda tad'aga hankilinta naso ingayamata "to kar kifara nagayamiki akwai binceken da mukeyi, abunda yasa nace inkundawo inason magana dakai, "Dama Alhaji Ya'u ne ya matsamin akan maganan Campani Wai anrufe acount d'in Campanin kullum yana gidannan jiya karkaga irin Haukan dayamin yau kuma tun safe yazo wai Nafisa ta koma gida tunda tak'i karatu nayi ta bashi hak'uri bai saurarenba ita kuma tak'i ta koma, dariya yayi yana gyad'a kai yace "yasake tambayanki Kabir? "cemin yayi yabayar ayi istihara indai Kabir na raye nan da sati zai bayyana inkuma bai bayyanaba, to ya mutu, mik'ewa Uncle Musa yayi yana Dariya, yace inyasake miki maganan campani kice yasameni da maganan, sannan maganan yarinya, baruwanki in yamatsa takoma naki ido, duk da Mami bata fahimci komiba, ta karb'i shawaran yayan nata don ta lura kwanann Alhaji Ya'u yana nima yacanza Hali, Washi Gari da safe Mami ta fita ta shiga side d'in KB, zama tayi akan kujera sannan tak'ira wayan Habib alokacin ya ciro sabuwar wayan Kabir acaji yana samasa layi, yana d'auka gaisuwa kawai sukayi yaba ma Kb, jin muryan Mami ne yasashi ya lumshi ido ya bud'e jiyake kaman ya rufe ido ya bud'e yaganshi agaban maminsa, ba k'atamin kewanta yayiba, jin sauk'an nunfaahinsane yasa tayi dariya, "Helo Kabir murmushi yayi yace "Mamina kina lfy? "Lfy lau Kabir ya jikinnaka? "Alhamdulillah Mami na, "to Allah yabaka lfy Kabir d'in Mami, "Ameen wai jibi za'a kunce Mami kisani a Addu'a Allah yasa akunce a sa'a, "To Kabir Addu'a kam kullum yinta mukeyi sai dai ak'ara, Wai yaushe Habib zaidawone? "wai yace sai nan da sati biyu, "a'a yaushe za'ayi haka kai baka zuwa aiki shima bayazuwa? Munyi waya da Sani zaizo ya karb'i shi inyaso inya dawo sai yadinga zuwa a weekend yana dubaka, "to Mami Allah ya kaimu Nagode, Dahaka sukayi sallama ya mik'a masa wayan yayi masa bayanin yanda sukayi da Mami, Sallama sukaji anayi, Habibne ya amsa ta d'aga labulen tashigo cikin nitsiwa ta tsuguna tagai dashi, ta kalli Kabir "ya jikin? Yana murmushi ya Amsa da Alhamdulillah, Ta mik'e zata fita yace "Mmn nace ba, dawowa tayi ta tsuguna tana kallonsa, Meye Sunanki ne? "Sunana Bintalo, "Bintalo kuma? Wani irin sunane haka? "Fatima, zaro ido yayi waje yana kallonta asalin sunanki kenan tomeye alak'an wannan Babban suna da Bintalo, Fatima sunan Mamatace, Habib yace "Daga Fatima suka mayar dashi Binta daga Binta kuma shine akasake cewa Bintalo, Kabir yace "Ayyah mai sunan Mami ta kar ki sake cewa Sunanki Bintalo kinji Sunanki Fatima Babban sunane dake, to tace ta mik'e tana tattara kwanukan dasuka karya fasu, Habib yace "ina k'anwan kinnan? Meye sunanta? "Dijah, tana gida "ok inkinshiga kice ina gaisheta, "to daga haka ta fito awajen wanke wanke tasamu Dijah ta kad'a kumfa sai shek'eshi takeyi fa cup kaman mai sai saita shayi, Bintalo ta zauna agefe tana kallonta dama inzasuyi wanke wanke Dijah ce take wanke wa Bintalo tana d'aurayewa, don kozatayi ya Dijah bazata bata wanke wanba, Ganin bata da niyan fara wankewan ne yasa tace "Dijah ki bar wasannan haka ki fara wankewa zamuje d'ibo Ruwafa, Dijah ta Murgud'a baki "Bazanyinba ina Ruwanki dani? "Da Ruwana inbazakiyiba kibani Inyi nawa intashi, Hararanta kawai Dijah tayi tacigaba da wasanta, ganin haka yasa Bintalo ta d'auko omo ta kad'a kumfanta zatayi wanke waken, Dijah kuma tace bata iya jiba, Da k'afanta tabuge kumfan tazubar, Bintalo tajawo wanda take wasan dashi zatayi wanke wanken, Dijah ta d'auke nandai kokuwa ya kaure, kai kai, suka jiyo muryan Inna abayansu, Rik'o Hanun Dijah tayi tana tambayan meya had'asu, Dijah tana hak'i tace "wai don tace min zata aikeni wajen Ila nace bazan jeba shine kawai ta dakeni, cikin tashin Hankali Bintalo ta zaro ido ta dafe k'irjinta, "Ni? Ni zakiyima sharri? "Eh mana ba sharribane jiyama inaji dayazo Hira kinace masa kina sonsa cikin zafin nama da b'acin rai Bintalo takai ma bakinta bugu, kokuwa suka sake kaurewa dashi Inna ta Rabasu Bintalo ta fashe da kuka tana kallon Inna "wlh Inna k'arya takemin "Ba karyabane Inna rananma har wasik'a ta rubutamishi yanzu haka yana jakanta, wayyo Bintalo kaman tayi hauka tsaban kunya gami da takaici uwa uba tanaganin kaman inna tana mata kallon shikenan kinzama "yar iska, tana share hawaye tace "Wlh Inna sharri takemin Inna tace "wuce kitafi abunki kibarta tayi wanke wanke ita kad'ai, inna takalli Dijah tana jijjiga kai Dijah Allah dai ya shiryar dake Addu'an danake miki kenan kullum nabaki minti biyu kacal kiyi ki tashi awurinnan ku d'bo Ruwa, daga haka ta wuce d'akinta, Sauri sauri Dijah tayi tagama, ta shiga d'akin kwanansu ita da Bintalo, alokacin Bintalo tana Assigment d'inta da aka basu, Dijah ta tsaya mata akai "kitashi muje d'ibo Ruwan, Bintalo bata kulataba tasake magana, Bintalo ta zab gamata Harara bazanjeba, uwarmarasa kunya, Da k'arfi Dijah tace "Inna ga Bintalo tana k'irga k'waryan tarunta, wai tace ita da guda goma sun mata kad'an, azuciye Bintalo ta tashi ta Cafko Dijah, Inna tana jinsu tayi kaman bata jiba, Sarai tagane cewa Dijah tana rama Abunda Bintalo tazo tafad'a ne randa ta tare Larito akan Lado, Inna rik'e hab'a tayi "oh ni jikan Adamu naga takaina ayi yarinya da nacin fad'a, wai ba'a isa ayima Dijah abu ta hak'uraba sai ta rama? Aidai Baffanki mai goyamiki bayan bayanan bari dai inbarki da Bintalon yaukam kin k'urota, Tanajin tana ihu amma har yanzu bakinta bai mutuba, sai k'ara wasu sharrin takeyi, Ahaka kuma take k'iran sunan Inna "bazan zoba Dijah saikin ji jiki, ke ba k'arfin kobo sai tsiwa da karad'i Saida Inna ta fahimci Dijah taji jiki sosai tukun taje rabiya, don dai Dijah ko agun sa'anninta bakintane ke cetonta, indai k'arfine to bata da na ko sisi, Ahakanma da k'yar Inna ta fitar da ita ad'akin don kafewa tayi da magana wai sai ta rama. Har ga Allah badun Inna tana tunanin kar Baffa ya shigo yanzuba da tabarsu ta d'an k'ara dakata don ta lura har yanzu bakinta bai mutuba, kuka tayi kaman zatayi yaya har sai da Inna ta koma rarrashinta ta kwantar da ita akan cinyanta da k'yar tasamu tayi shiru ahaka Barci ya d'auketa, Inna ta kalleta sai jan zuciya takeyi, ta girgiza kai tana murmushi, . "Dijah am Allah ya shiryeki, anan ta zamar da kanta ta kwantar da ita ta tashi, Yaune Kabir yake da sati Guda d'aurinsa, Bayan Baffa ya shigo gida ya shiga shashin su Kb da niyan gaishesu kaman yanda yasaba, Bayan sungaisa ne Habib yace ma Baffah, yau zai koma bakin aikinsa Sannan suna sa ran ayaune Sani zai zo Baffa yace "To Allah yakiyaye hanya shima yau za'a kunce d'aurin, Ya kalli Kabir yana mik'ewa Yace " anjima Dijah zata zo ta kuncemaka d'ori nizanje can wani k'auye gaida Abokin mahaifina, "Ah Baffa itama Dijahn ta iya hark'an d'orine Habib ya tambya don ya kula Kabir ya harzuk'a sosai da jin Wai Dijah ce zata kuncemasa d'ori Baffah yace "Eh ai takanyi d'orinma ta iya sosai wano lokacinma nata yakan fi nawan kyau, daga Haka Baffa ya fita Habib ya saci kallon Kb sai wani had'a rai yakeyi sai k'unshe dariya yakeyi, "yadai kb? Kb yaja dogon tsaki wanna "yar rainain hankalinne zata kuncenin k'afa? " Kai dai wlh kad'au zafi da yarinyan nanne nibanga matsalantaba wlh ni inajin dad'in hira da ita, wani uban hara kb ya masa Habib yafita yana dariya "barin sayo kati abakin hanya, Wanka tayi ta fito cikin doguwan Riga na atamfa yellow d'nkwali kawai ta d'aura, tafito tasaka hijabi ta d'auki maganin da Baffa yabata tashafa ma Kb, Da sallama ta shiga d'akin aciki ya ansamata, tunda ta shigo yake mata kallon wulakanci, "wai ke baki san k'aidan sallma bane? Dakin yi salkam baki jiran abaki izini, mtsss yaja tsaki, Turo bakinta tayi ta tsuguna agabanshi, "Baffa ne yace inkunce maka k'afa kallonta kawai yakeyi baice mata komiba, ta ajiye maganin ta matso, da k'arfi ta rik'o k'afan Ahsh ya furta yana rintse idonsa ta fara kuncewa k'afan sai b'ari yakeyi, ta d'ago ta kalleshi, "af ashe kai ragone? Kodayake wannan kad'anne da aikin "yan birni ba abunda suka iya sai raki da ragwantaka, Inkasan zaka b'atamin lokaci kawai inje unk'ira gardawa jaruman "yan k'auye su ruk'eka, Tunda ta fara maganan kallonta kawai yakeyi baya ko rintsawa, Ji yake kaman ya kifamata mari da gangan tafara jan igiyan da d'an k'arfi bai san likacin da ya dafe hanuntaba ta d'ago suka kafe juna da ido wani abu kb yakeji namasa Yawo tunda ga d'an yatsansa, Zame hanunta tayi ta fita sai gata tadawo da wasu k'atti bak'aramin mamaki Kb yayi ba to wainnanfa? Aibaigama tunaniba yaji tace ku damk'eshi sosai Don Allah sama da sati biyu kenan ankasa kuncewa, amma fa sai kunyi dagaske, Kb baiyi auneba sai ji yayi su rirrik'eshi ta baya, suna masa sannu Dijah tayi murmushin Mugunta, ta tsuguna tafara kuncemasa ahankali, Haka Kb yanaji yana gani da yad'anyi motsi k'attinnan zasu sake damk'eshi ahaka har tagama kunce duka k'afafun, dai2 lokacin kuma su Habib suka shigo shida Iro, Cikin mamaki Habib yake binsu da kallo, Dijah tace musu "shikenan mungode, Suka sakeshi sai sannu suke jeromasa gamida Allah yabada lfy, Tsananin takaicine yahana Kb yin koda motsine binsu yakeyi da kallo har suka fice sannan yadawo da kallonsa ga Dijah da take gaida Habib cike da ladabi kaman da gaske binta yayi da kallo har tafita, sannan ta dawo da baya tana masa wani kallon rainin Hankali "inka d'an huta zanzo inshafamaka wannan maganin daga haka ta fice, Habib ya matsoshi yana kallon k'afan "Man wai sai da aka rik'ekane aka kunce? Haba kai kuwa katsaya aka d'aurama balle kucewa? 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 *ummu fatimac* 🇳🇬 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 *Dijah k'aya Fans Group* _jinjina gareku mai tarin yawa bazai yiwu ink'ira sunayenkuba sabo da yawanku saida gaskiya inajin dad'n coments d'inku,_😍 *Ummu Fatima convwrsation gruop* _jinjina gareku all musamman Mmn Imam Da Aminiyar Dijah K'aya Momyn Sadiq Dijah tace agai sheki_🤝🏻😍 *Nasadauk'ar da wannan page gareku dukanku*😘 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page*1⃣4⃣ Duk maganan da Habi yakeyi kan Kb na k'asa yana tuna randa yasa nurses su d'auki Dijah sukaita d'akin mahaukata, "Kenan hakan yana nufin taramane? "Tarama me? Sai alokacin ya fahimci maganan afili yayishi, Ahankali ya fesar da Iska, yajingina da pillow yana tunani tabbasa zai koya ma yarinyannan hankali, duk da ya naganin ta mishi k'ank'anta yayi wannan game d'in da ita saidai yanda tayi yanzun ya gwada masa cewa, fitsaranta yakai yanda yakai, "waima aina tasamo wa innan k'attinne? Habib yatambaya, Iro yace "Baffa ne yasasu sudinga danne mata yara inzata musu d'ori ko in zata kuce indai sunyi gardama, Saidai abunda yaban mamaki shine bantab'a ganin sun danne babbaba, Kabir kam ko kallon inda suke baiyiba, don wani irin takaici da yake ji, Dijah kuwa tun fitanta tafara ayyukanta na Gida da tasaba, cikin farin ciki tayi shara, tazo tafara wanke wanke, Bata ko nimi Bintaloba dondai indai wajen aiki ne sam Dijah bata da matsala, komin yawan aiki intaso nanda nan zatayi ta tashi, Saidai Randa Fitinanta yake gaban goshintane, zata tubure saidai suyi da Bintalo, Tana wanke wankenta tana wak'a cikin Fulatanci, Tabaya taji anrufe mata idonta, Tana Dariya, tace Jebu naganeki, Jebu ta k'yalk'yale da dariya tazago ta Gabanta ta'ajiye tulunta agefe ta tsuguna, suna fuskantan juna, "Yau sai yanzu kk wanke wanke Dijah? "ke wai bakisan ankawo wani mara lfy bane agidannan? "Nasani mana inace wainnan "yanbirnin nan? "Eh, to shine na kunce masa d'aurinsa yau, shiyasa banyi wanke wanken da wuriba, "mhmm Dijah Don Allah kikaini ingansu, kinsan Allah inason inga kalansu kullum sai Raben Gidanmu yaban lbr wai wanda yakaryan kykkyawane , sosai har yafi bak'in dasu ke zuwa Gidan maigari, Dijah taja tsaki "kin tuno mutumin da yatab'a watsamin Ruwan kwata ahanya muna dawowa daga Makaranta? "Eh, Dijah ta tab'e baji, "Toshinefa, Jebu tazaro ido, "Dan Allah,? "Zan miki K'aryane? "a'a nadaiyi mamaki ne, Jebu ta sassauta muryanta tana kallon Dijah "Lado ne fa ya aikoni wajenki, Dijah wai Don Allah meyasa kk masa hakane? Wlh na fuskanci baki sonshi, Da sauri Dijah ta rufe bakinta tana kalle2 kar ko wani yaji, Tayi k'asa da muryanta "Kibari sai munfita D'ibo Ruwa, sari sauri suka gama, Dijah ta lek'a Bintalo datake gyaran d'aki Ma'u tana zaune agefenta , dama tunshigowansu da Jebu kowa yayi gabansa, . tace "Bintalo munyi gaba, Daga haka suka fito saida sukayi nisa, Jebu ta dafa kafad'anta, "Dijah Lado yace baki sonsa, Dijah tazaro ido wayaga yamasa? "mnmm ai basai angayamasaba, yaushe rabon da kije dandali ? Kuma yace jiyama da yazo k'in fita kikayyi, "ke Baffane yakenanfa, "Baffa yahanaki hirane? Kawai inbaki sonsane kifad'amasa, "kenifa bance banasonsaba, inason.... Sai kuma ta rufe fuskanta da mayafinta tana dariya .... "Gaskiya Dijah wlh kinason bamu kunya agarinnan duk sa'annimu anbayar dasu wata shekara za'ayi aurensu, so kikeyi sai anfara samu awak'a dukanmu, don kinga muntsaya jiran sai kinfitar da gwani, Dijah kam shiru tayi tana sauraran Jebu har suka isa Rafi, "Jebu ta Had'a fuska watoma kin barni ina ta zuba kinshareni ko ? Dijah ta d'an Murmusa, "Ke Inasonsafa, Amma don Allah karki gayamasa, inkika gayamasa, Allah nadaina fitowa kenan, Jebu ta kwashe da dariya lallai Dijah Randa akamiki aure da Lado bansan yanda zakiyiba, d'aki d'ayafa zaku kwana, Dijah ta dafe k'irji Nashiga uku, Jebu ta dinga dariya har tana rik'e ciki tana kallon yanda Dijah ta diririce sai zaro ido takeyi, ahaka Su Bintalo sukazo sukasamesu, Dijah ce ta ciccikamusu abun Ruwan nasu duka sai wani b'oye fuska takeyi kamar mara Gaskiya, Bintalo ta d'ago Fuskanta tana kallonta lfy kuwa Dijango? Kwace fuskanta kawai tayi tana dariya, Ahaka suka d'auki Ruwansu suka jero suna tad'i Jebuce agaba sai Dijah abayanta, Sunyi tafiya kad'an Jebu ta hango Lado zaune akan wani itace, yana hangosu ya fara smiling, don tun fitowansu gida yake binsu abaya yazauna agun yana jiransu, Jebu sai k'unahen dariya takeyi, "Jebu dariyan me kik.... Ai bata k'arasaba idonta yasauk'a akan Lado, Sake tulun tayi ak'asa ta juya aguje jinhaka, Jebu ma tasaki nata tabi baynta, Ma'u da take shirin tambayan Dihjah lfy? Ganin Jebu tabi bayanta yasa itama arazane tasaki tulunta ta kwasa aguje, Bintalo ne ma ta juya da nata akanta tana binsu da gudu ganin dagaske suke gudun zasu tsere mata yasa itama tasaki tana awajen ta k'ara k'arfin gudun tana "yau mun boni, Ma'u Hab'e kuka gani ko yau zasu halakamu, jin haka yasa wasu "yan mata ma dasuka d'auko Ruwan suka juya aguje, kan kace meye wannan sai ga wurin d'iban Ruwan ba kowa, kowa yayi ta kansa, Ma'u kam da tafisu tsoro har wani guntun fitsarine a silmiyo mata, Ahaka suka shiga Gida Dijah agaba Jebu abaya sai ma'u bayanta Bintalo, shigowan Goggoji kenan Maman Baffa tana ta rafka sallama lnna tana bayangida ai tana ganin Su Dijah aguje ga fitsari yana bin k'afan Ma'u Itama ta afka d'akin lnna bata ko tsaya maganan cire takalmi ba, ta mai da k'ofa ta rufe, akan katifan d'akinsu Dijah ta dire sai murmushi takeyi sab'anin su Ma'u da tsoro da tashin hankali ya bayyana afuskansu, sai mai da numfashi sukeyi dai2 lokacin lnna ta d'ago labule tana karanta fuskansu domin ita kam ko ajikinta bata damuba duk da tana bayangida tanajin yanda suka afko gidan da gudu, don tasan indai da Dijah acikinsu za'ayi abunda yafi haka don iyashegen Dijah ya wuce nan ganin yanda Dijah take ta sunkuyar da kai tana muusawane ya tabbatar mata da Zarginta nacewa gudun nasu bashi da tushe ita abun da yafi damuntama Goggoji da ta shige tasaka sakata, Jebu ta kalli Dijah tana haki "wai Dijah me kika ganine? Bintalo ta zaro ido ta kalli Jebu kina nufin kice dama Dijah ce tasamu wannan Uban gudun? Dijah ta kalli Jebu tace "don Allah yaganni? " Wlh Dijah baki da mutunci yanzu kawai dan kinga Lado shine kika sami mukayi asaran tulunanmu gaba d'aya koginnan ba wanda bai yar da tulunsa ya guduba, Inna ta rik'e hab'a cike da takaici tana kallon ma'u da kunya yagama rufeta fatarinta ajiki aharaf, tace "Banma san me zan k'irakuba, yau kuke tare da Dijah? Sai kace baku san halintaba? Shine dankunga ta yarda tulu tasa gudu zaku rufa mata baya, mtss taja tsaki tasake labulen, Bintalo tace "wlh nidai Allah zai sakamin dan ni danaga Jebu agaba nazaci ita tafara gudun danasan Dijah ce wlh ba'abun da zai sani gudu, Ma'u kam jitake kaman ta zunduma ihu, murya na b'ari ta kalli Dijah da Jebu tace "Tsakani na daku Allah ya isa wlh ban yafeba, tafita tayi gida Bintalo ta watsamusu harara tafita, Dijah kam ko ajikinta batamasan me suke cewaba tunanin Lado takeyi yamata kyau sosai yasha aski irin wanda takeso fuakansa sai k'uyallin mai yakeyi, Tad'an kwanto ajikin Jebu tana murmushi tace "wlh yamin kyau sosai ina ga Askin shago yayi bana wajan Baba wanzam, cike da takaici Jebu ta ture kanta ajikinta, dalla can matsamin kinsa munyi asaran tuluna ni yanzu ban ma san me innarmu zatace b, gaskiya nima banyafeba, daga haka tafita, Dijah kam gyara kwanciyanta tayi awurin cike da nishad'i tana jiyo muryan Goggoji atsakar gida tana bambami sabo da Allah takwarace zata saku irin wannan gudu? Ai kuma fita sajarci ni danaganku nayi zaton Hab'ene suka shigo wlh, Murmushinta take tayi har Bacci ya d'auketa, Har akayi azahar acikin baccin taji ana dukan k'afanta, ta bud'e ido Bintalo ta harareta wai kizo inji Baffa da sauri ta tashi ta fito aabakin gadonsa tasameshi yana tofa Addu'o'i acikin magani tazauna daf dashi sai daya gama tamasa sannu da dawowa, yauwa sannu mamata yana baki magani kishafa ma likita in kinkunce masa d'ori, baki shafa masaba? "Nabarshi ya hutane fa Baffa, Baffa ya kalleta hutu kuma? Hutum me kenan mamata? Ga wannan anjima da yamma kije kishafa masa kinsan bani samun zama ne yanzu shiyasa nake baki don Allah ki kula shiyasa na koyamiki tun baki kai hakaba sabo da wani lokaci bancika samun zamaba, Tunda tayi sallahn la'asar ta shiga gidansu Jebu akan tabarma tasamu lnnansu agindin bishiya ta zauna agefenta ta kwanta akan cinyanta tana dariya tace lnna ina wuni, Kunnenta lnnan takama gam "dama nimanki nakeyi keda Jebu sam bamsan yaushe zaku girmaba yanzu saboda Allah abunda kukayi da safe kub kyauta? har kukasamin uwata fitsari ajikinta Me Dijah zatayi inba dariyaba tace "lnna don Allah fitsari tayi? Nifa bansan gudun me sukeyiba, oh hakama zakice? To barin aika ak'ira mun Lado yazo intambayeshi shikan ai yasan gudun da sukayi, wuf Dijah ta tashi tashige d'akin su Jebu tabat inna anan tana dariya, Jim kad'an Jebu suka fito ita da Jebu suka shige Gidansu, Dijah ta d'auko Roban maganin Da Baffa yabata tashafawa kabir, suka shiga sashinsu, Sani ta hango da Iro suna zaune ak'ofan d'aki, aka kujerun Roba suna Hira, tun shigansu Sani ya zuba musu ido har suka iso ta d'an gefensu suka tsaya suka gaisa, Dijah tace "Iro ina ya Habib ? "yatafi gida ga wanda ya maye gurbinsa ya nuna Sani da yake ta kallonsu yakali fuskan Dijah ya kalli na Jebu, fuskan Dijah ba ko d'igonn wani abu wai shi kwalliya yayinda fuskan Jebu yasha fente2 da zane2 Dijah tace masa Sannu da zuwa, yana murmushi yace "sannu k'anwata ni sunan Sani kefa? "Dijah Nice name k'awarkifa? "Sunanta Jebu, "nagane Dijah Khadijah ne to Jebunfa? "Zainab, Iro ya bashi Amsa, Gud Khadija and Zainab, lro yace "d'azu Baffa yazo yayi fad'a wai meyasa baki kisa maganinba, "Eh gashi ai yanzu zansa, Sani yace "ok kece mai sa maganin? "Eh "haba Khadija tun d'azufa muke jiranki, yafad'a yana mik'ewa, yad'aga labulen d'akin alokacin Kabir yana zaune da system agabansa, yana browsing, yasanar dashi zuwan Dijah tare da Jebu suka shiga, Jebu tagaisheshi ta masa ya jiki aciki ya Amsa yana kallon fuskanta data sha kwalliya abun yabashi dariya, to amma jin ance k'awar mutuniyarsace Dijah yasa shi yin fuska don bayason raini, Ganin yanda yake b'ata raine yasa Jebu tafita wajensu Sani, Dijah tada'ga labulen ta d'ora akan k'ofa ya yamutsa fuska yana kallonta, "Malama sauk'emin labule kizo kiyi abunda yakawoki kiyi Gaba, yanayin yanda tayi maganan ne yasata sauk'e labulen dan bataga wasa a fuskansaba, Zama tayi agabansa ya ture system d'in gefe dama amles ne fari irin na "yan kollo ajikinsa wandon kuma tree quater ne, Yasa hanunsa yaye k'afa wandon sai da yakai shi har cinyansa, gashi dayake cinyoyinsa suka bayyana sunkwanta luf luf, Dijah ta d'ibo magni tanashirin mulkamasa idonta yasauk'a akan cinyoyinsa, Dam taji gabanta ya buga, da sauri ta maida hanunta cikin roban maganin sai damawa takeyi, Kb kuwa ya zuba mata ido cike da mugunta sai lasan lips d'insa yakeyi, tsawon lokaci tana ahaka, takasa d'ago kai takalli inda take, yad'anyi gyaran murya yadai Jarumar "yar k'auye? Jirankifa nakeyi kigama don inada abunyi, Cike da tsoro tasake lakato mai d'in zata shafa masa Hanunta na b'ari ta mayar har sai da tayi haka so uku, ya juya kai yana kllon hanunta da take tadama shi da maganin kaman tasamu lalle, "to inkinkasa ki kai ma wanda zai iya Ashe duk jarumtakankin na k'aryane? Yaja tsaki yana gyara k'afan wandon nasa yad'an sauk'o dashi k'asa kad'an, "malama maganafa nake miki kiti abunda zakiyi inada abunyi kinji? Juyowa tasakeyi ganin yad'an sauk'o da wandonne yasa tafara k'ok'arin shafamasa hanunta sai b'aei yakeyi tana ta kau da kanta gefe shikuma sai bin hanunta da fuskanta yakeyi da kallo, haka take d'an sakamasa da yatsa, batakai ko inaba ta mik'e tsaye ya finciko hijabinta tadawo tazauna atsorace, sai zaro ido takeyi jikinta ko sai b'ari "Haka dama akesa maganin? Wai ya kikayi shirune? Ashe dama rashin kunyan naki na k'aryane? Ai nazaci cewa kejarumar gaskene wanda bata hakuri bata mantuwa mairama duk abin da aka mata ashe ba bahakabane, Da iya k'arfinta ta finciki Hijabinta ta tashi tsaye tana mishi wulak'anccen cen Kalo ta murgud'a baki tafita, Shima wulak'anccen kallon ya rakata dashi yaja tsaki aransa yace nazaci Raishin kunyanki yakai nan ashe ke k'aramar mara kunyace, Dijah tana fita wucewa tayi kai tsaye bata re da ta yi magana ma Jebu Tana shiga d'akinsu kan katifa ta zube haryanzu jikin ta b'ari yakeyi haka ta kwanta data rufe idonta cinyoyin Kb take gani anya ma kuwa mutumne shi? Tunda take arayuwanta bata tab'a ganin wani mutum hakaba amma duk dahaka tana ganindai shi dabanne acikin mutane kai dagani wannan mayene, tafad'a aranta Tofah😆 *Ummu fatima ce*😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣5⃣ Kai to amma inda mayene ai daya cinyeni tun a Asibiti, Toko dai haka jikin maza yake? Tafad'a afili tana zaro ido, zufane taji yana keto mata, indai haka jikin maza yake sud'in abun tsorone, Haka taji tsikan jikinta yana tashi, Tadad'e acikin irin wannan yanayi har Jebu ta shigo tasameta anan "Dijah lfy kuwa? Naga idonki yayi jaa? Taja d'angajeren tsaki "wlh kaina naji yana d'an minciwo, "wai kizo inji ya Sani, Dijah tad'an zaro ido me kuma zanmasa? "Nidai yace ink'iraki ne kawai, Tashi Dijah tayi har yanzu jikinta ba k'arfi ak'ofan d'akin suka sameshi yana rik'e da k'aton flaks, Sani ya mik'o mata flaks yace "Khadijah oga na yanason shayi mai kayan k'amshi pls kitaimaka kidinga masa koda yaushe ba sai da safeba shi har da rana da dare, sai yasha, Tad'an ya mutsa fuska waye oganka? Mara lfynki, Yafad'a yana kallon idonta Dai dai lokacin Bintalo tashigo da tren kayan Abinci, tana gaisheshi Dijah ta karb'i flaks d'in tafita, Tunda Kb yad'ago suka had'a ido da Bintalo yasakarmata murmushi, itama murmushin tamasa ta ajiya kayan Abincin agefe tanamasa yaya jiki, cikin sakun fuska ya amsa natsuwanta da ladabinta yana burgeshi sosai kana uwa uba kunya yana son mace mai kunya sosai, Mamata ya Inna? Lfynta k'alau, d'azu kin gaidamin ita kuwa? "Eh tace tana Amsawa, yanzuma tace agaisheka tana maka yaya jiki, "Nagode k'warai dai2 Lokacin Sani ya shigo ya zauna kan katifa gefen Kb ya tank'washe k'afa yana kallon Bintalo bako k'iftawa, kallon dayake mata ba k'aramin d'aureta yayiba har takasa bawa Kb Amsan tambayan dayake mata, Ahankali Kb yad'ago ya kalleshi lfy kuwa malam? Sani yad'an yamutsa fuska "da akayi yaya? Nalura wannan bata gaisuwa, "to ina Ruwanka da ita akan me zata gaisheka? Dallah can Malam kafitar mana anan Kb ya runtse idonsa yabud'esu akanta, Yace shikenan inma kace ba Ruwana, Nidai nasan da Ruwana, kuma dole arink'a gaisheni, kamar yanda ake gaisheka, Yak'arasa maganan cike da kwaikwayon yaranta, Kb yaja k'aramin tsaki, ya kalli Bintalo datake ta b'oye Fuska, "Mama ta jeki abunki, Da daddare kizo muyi Hira kinji? Da sauri ta mik'e ta fita, tana gyad'a kai, Sani yace Gaskiya Oga ba kyautaminba, Haka kawai ka koreta, Yad'an gyara zama yana fuskantan Kb an Gaskiya yaran Garinnan suna da kyau sosai kb, Yad'an shafa sajensa yana lasan lips d'insa mai zai hana mud'auki d'ad'd'aya? Ni ind'auki ita wannan Babban kai kuma ka d'auke k'araman don naga naku yazo d'aya sosai wlh ni har kamannin ku nake gani, Wata wayan caja dake gefen Kb ya d'auka yasaiti dai2 bakinsa ya wurgeshi da sauri Sani ya sunkuya cajan ta wauce ta bugi bango ya d'ago yana kallon Kb dayake Huci kaman macen zaki, Sani ya langab'ar da kai yana Murmushi, "Haba oga Kb? Meyayi zafi? Kabir yaja dogon tsaki ya had'a giran sama dana k'asa "kar ka sake kasake Alak'antani da wannan fitinanniyan yarinyanba, ka iyama bakinka, "Shikenan My friend nidai inason Fatima pls kataimaka min wlh jiya danaga tana Hira karkaji yanda naji, Kb ko kulashi baiyiba donyariga yab'atamasa Rai don daya had'ashi da wannan yarinyan gwanda yazageshi yafi mishi sauk'i, Yau da gobe asaran mai Rai, cikin watanni hud'u Kafan Kb yastmu sauk'i sosai ayanzu har yana iya tsayuwa, ahaka wani zuwan dasu Mami sukayi sukazo masa da wail chair, Yau juma'a ga Al'adan Mutanen Rugan Juma "yanmata da samaruka sukan sha kwalliya suje dandali, don ganawa da masoyansu, Kabir nagano Zaune kan wail chair ak'ofan d'akinsu yasha kwalliya cikin fara k'ald'in shadda wanda Mami takawomasa da zata zo shadan sai maik'o takeyi da d'aukan ido yasanya Hula Ruwan k'asa da akamasa kwalliya da farin zare takalmansa half shaoe Ruwan k'asa bak'aramin kyau Kb yayiba jikinsa yayi lufluf sakamakon Hutu darashin shiga rana dayasamu arugan juma farin fatansa maid'aukan ido ga d'an siririn sajansa da yakwanta afuskansa gwanin sha'awa yau yafito a Dr Kbnsa badun rashin k'afaba, gawani fitinanen k'amshi dayake fitowa ajikinsa, Yayi shiru ya k'urama Iro dayake wankemasa iner waers ido, Dijah ce itada Jebu suka shigo tana rik'e da falaks ahanunta, daga Dijah har Jebu kusan suman tsaye sukayi daganin Kb dontunda yazo basu tab'a ganinsa cikin manyan kayaba, kallo d'aya yamusu ya d'auke idonsa, yana kallon Iro dayake shanya, Dijah ta lakato Jebu, tana dariya k'asa2 tace "ke kalli Gurgu k'afa yafara samuwa, dukansu suka shek'e da dariya, yajisu sarai amma yayi kaman baijisuba yana sane da sunan da Dijah tasamasa kenan jifa jifa yakanji, tagefenshi ta wuce d'akin ta'ajiye flaks d'in, tafito tana sa Takalmi wasu manya2 k'adangaru guda biyu suka fad'o daga sama, arazane tayi tsalle takoma gefe dai 2 lokacin kuma suka razana sukaje jikin k'afan Kb Cikin zafin nama yasako k'afa ya wurgo k'adangaren jikinta, yafad'i akan kaf'anta, wani Razanannen ihu tasaka shikanshi sai da tabashi tsoro, jin k'adangaren yana shirin hauramata ne yasa tayi kansa cikin kid'ima, tana tsala mahaukacin Ihu, da sauri yasa hanunsa ta baya yasuk'e wani k'arfe keken yayi baya dashi, agefenshi ta tsuguna ta kifa kanta akan gwiwowinta tana kuka, shi kuwa goganna ka ko ajikinsa saibin Jebu da take shirin fita yakeyi da harara har ta b'ace ma ganinsa, Dai2 alokacin Sani yafito daga ba bayangida rik'e da bucket ahanunsa kallon KbYakeyi har ya iso ya ajiye Bucket d'in, aranshin kuwa mamaki yakeyi yarasa meyasa In Kabir da Khadija suka had'u sai ansamu Abu irin Haka ko tamishi ko yamata, Matsota yayi yafara k'iran sunanta Khadija khadija nan ya sauk'e idonsa akan k'afanta yanda farcen k'adangaren ya. Karjeta sha'aninka da farar fata d'ansiririn jini ya gangaro ya taru atakani yatsunta, kallon Kb yayi yana danne2 waya, d'ki yashiga ya d'auko first aid box ya ajiye agabanshi yana gyaran murya Kabir ya kalleshi yana yatsina Fuska, da ido ya nunamasa K'afan Khadijah Ya d'an tsorata daganin jinin wata zuciya tace to incizonta sukayifa mezakagaya ma iyayenta da suke d'awainiya da kai? Ohonta ai ita tajawo, wata zuciya tabashi amasa, "Pls Kb kayi treating k'afan kagafa jinine yake fita, Sani ya fad'a yana tura kekensa Gaban Dijah, kaman baziyiba sai kuma ko meya tuna? Ya d'auki auduga yasa hydrogen Dijah tana cikin rafsa kukanta taji wani Sabon rad'ad'i, afirgice ta d'ago tana tsala wani ihun, Batasan lokacin data kama Hanunsaba da sauri KB ya fauce hanunsa yanamata kallon baki da hankali, Sani ya tsuguna agefe yi hak'uri Khadijah awanke miki saboda jinin yatsaya, ko kallonsa batayiba taci gaba da kukanta, Kb yasake miko hanu zai samata ai asab'in ta mik'e ta d'aga kwalban hydrogen d'in ta watsa masa ajikinsa ta bar wajen sai da taje k'ofan da zai sadata da sashinsu ta juyo tana share Hawaye tace "Gurgu kawai wlh ban yafeba, Da sauri Sani yashige d'aki don ya fitar da dariyan da yake k'unshewa, anan yatarar da Iro ma yana k'yak'yata nashi, Tafe suke shida Sani da yake turashi jifa jifa suna hira sosai yanayin garin ya burgeshi kasncewan yanayin farkon shigan daminane Hadirine ya had'u agarin ya baje sai yabar iska mai dad'i da k'amshin k'asa, Jifa jifa kuma "yan mata da samari masu zuwa dandali suna wucesu Kabir yakan shagala sosai da kallon tsarin kwlliyansu musamman na "yan matan wani lokacin har yakan d'an murmusa, ahaka suka iso k'ofan gidan, agindin bishiyan dake k'ofan gidan yasa Sani ya ajiyeshi sabo da yanda yake jin dad'in iskan da yake kad'awa, yau cike yake da kewan Maminsa yagaji da raahin ganinta dukda yawan wayan da sukeyi akowani Rana, Dafe hab'ansa yayi yana tuno Rayuwa step by step, Hayaniya yaji abayansa ahankali ya juyo yana kallonsu "yan matane guda uku Dijah ce ta Hud'unsu ga dukkan Alamu fad'a sukeyi kuma ayanda ya fahimci fad'an Dijah ce ta arangamo sannan taja gefe tana bada umurnin yanda za'ayi, Sani ne ya k'arasa wajen bayan yarabane ya tambayi Dijah abunda ya had'asu, Abunda ya k'ara ba kb da yake sauraronsu mamaki shine ji Da yayi Dijah tace batasan ma me ya had'asuba sosai ya ware ido yana kallonsu agefe d'aya kuma yana mamakin Halinta ga iyayenta dukansu masu Hak'uri da sanin yakamata amma Su sun haifi hatsabibiya fitinanniyan yarinya, Ajiyan zuciya yayi gami da gajeren tsaki ji yake inama ace a familyn Su take? Tabbas da yajima da karairayata, da b'ab'ballata, Jerowa sukayi ita da Jebu da wata yarinya dukansu fuskansu yasaha fente2 kala2 banda Dijah don bako d'igon kwalliya afuskanta tun tana mitsila Dijah ta tsani kwalliya yanzu kuwa da ta girma intaga masuyi wani lokacinma dariya take musu, sai dai fa ran da ta tashi da iya shege takanyi haukan kwalliyan da yafi na kowa muni daf da zata shiga Gida taga Su Jebu sunwatse juyowanda zatayi da niyan tambayansu Ina zuwa?, caraf idonta sukayi karo da na Lado, yana murmushi yasha kwalliya sosai irin na gayun Rugan Juma dogon Riga yasa na wata yadi Ruwan k'asa da wando na jeans ya cusa Rigan tagaba acikin wando tabayan kuma yana reto da Hulansa da ake k'ira Rabin hula Kore mai hoton wata da tauraro, Ga wani matsiyacin kambus da yasa jajazur fuskanshi sai k'yallin mai yakeyi Tabbas Lado yana d'aya daga cikin manyan gayun Rugan Kuma, wannan yana d'aya daga cikin abunda yasa yayi nasaran samun matsayin zamowa saurayin babban yarinya Dijah, Don acikin Rugan juma samaruka da dama sun gwada sa'ansu agurinta amma basu daceba, Dijah kam rasa yanda zatasa kanta tayi Don Lado yagama kamata ba halin gudu itakuma ba babban Abun kunya awajenta shine taganta face to face ita da Lado da Ranan Allah gwandama inda daddarene wataran intaga dama takan saurareshi, Shikuwa Lado ji yakeyi yau ba Wanda yakaishi sa'a gashi ga abar sonsa, sai murmushin farin ciki yakeyi, kamo bakin mayafinta tayi ta rufe gefen fuskanta ta inda yake tsaye sai wasa da yatsunta takeyi kanta a sunkuye shikuma sai lek'o fuskantan yakeyi yana magana, Kb kam duk yanda yaso ya mayar da dariyansa ya kasa Dan haka ya tallafi hab'anshi da bakinsa yana kallonsu ta gefe, Sosai yacika da mamakin wannan Rainin Hankalin na Dijah yanda yanzu2 ta dawo kamar mutumiyar kirki, Don bawanda zai kalleta bayi tunanin da gaske tana da kunyaba, wani k'arin dariyansa shine dressing d'in Lado sannan yagama marairaicewa shi adole yana gaban budurwa, To wai saboda Allah wannan yarinyan har ta isa tsayuwa da saurayi? Yatambayi kanshi sannan yaja gajeren tsaki, "ai ko saboda tsaban rawan kantama zata fara tsayuwa da samaruka, ya fad'a aransa, Duk maganan da Lado yakeyi Dijah bata amsa ko d'ayaba kanta yana k'asa Su na ahaka Jebu ta iso wajen ai ganin hankalin Lado ya koma wajen Jebu tasa Dijah tayi wuf tashige cikin gida, *Ummu Fatima ce?* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *DAMATA! DAMATA!! DAMATA!!! LITTAFIN YA FAD'AKAR YA GAMSAR YA MA'ANAR _SIS BATUL JIN JINA GAREKI 👍🏻👍🏻 NATAYKI MURNANA KAMMALA WANNA K'AYATACCEN LITAFI MAI SABON SALO ALLAH YAK'ARA BASIRA_* Muna jiranki asabon buk karkidade kinji😰 🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣6⃣ Dr Kabir Yabi hanyan da ta shige da kallo yana murmushi, Yadawo da kallonsa wajen Lado da Jebu da alamu Complain yakeyi akan Dijahn, Tab'e bakinsa yayi ya mai da hankali ga wayansa da yake hanunsa, Sunjima suna tattaunawa kafin suka jero da Lado inda Kb da Sani suke Lado ya gaidasu Sani ne kawai ya amsa, Kabir kam sai wani hura hanci yakeyi haka kawai yaji Ladon yana bashi haushi, Nika nace "toko don yatsani Dijah ne?🤔 Ganin irin shan k'amshin da yakeyi yasa Lado yin sallama ma Jebu ya wuce yabarta nan suna magana da Sani, Kb kuwa yacigaba da latse2 wayansa jifa2 kuma yana kallon masu wucewa, Can ya hango Bintalo da Ma'au sun fito cikin kwalliya, suna tafiya suna tad'awa, ganin Kabir zaune cikin kekensa ne yasa Bintalo k'arasawa da murmushinta ta masa sannu, Shima cikin murmushi da sakun Fuska ya Amsa mata, "Mamata wai yau me akeyine haka agarinnan naga kunsha kwalliya kuna yintanan yanuna Inda yaga "yan mata da samari suna yawan yin gurin da yatsansa, tana murmushi tace "Dandali ake zuwa, Kabir ya marairaita Fuska kaman mai shirinyin Kuka "mamata shine baki gayyaci d'ankiba, zaki tafi kibarashi Dariya Bintalo tayi mai sauti ta zaga tabaya tafara turashi "bansan kana son zuwaba ne da bazan tafi inbarkaba, Sunzo daf da Sani zasu wuce yatare keken da k'afansa yana kallon Bintalo "ina zaki kaishi? Kabir ya Harareshi "Dalla can malam kabamu hanya muwuce Dandalo zamuje muyi rawa, Jebu ta kwashe da dariya har tana rik'e ciki, "Inane kuma Dandalo? Sosai Kabir yaji haushin dariyan datakemasa, donshi baima lura cewa bai fad'i sunan Dandalin dai2 ba tunaninsa itama "yar rainin Hankalice kaman k'awata shiyasa sam baya sakemata Fuska, Cikin zafi yace ma Sani Remove ur Leg, matsa musu Sani yayi suka wuce Ma'u tanabiye dasu, Suna tafiya suna tad'i duk abunda yagani sai yatambayeta Wani lokaci tabashi Amsa wani lokacinkuma Ma'u tabashi Amsan Ahaka harsuka kai Dandali Nesa da gurin yasata ta'ajiyeshi agindin wani Bishiyan d'orawa, Suna tsaye awajen Sani da Jebu suka iso, ganin Sani yazo ne yasa Bintalo tace ma Kabir tana zuwa, dama Ma'u kam tuni tashige dandalin, Taku d'aya tayi ana biyu Sani yasha gabanta, yana mata wani irin kallo, "yanzu duk tarin samarukanki da suke zuwa gida basu ishekiba? Harsai kinbiyosu nan? Cike da mamaki Bintalo tazaro ido tana kallonsa, Yad'an had'a fuska, gami da d'aga gira yace "yes abunda kuke zuwa yi kenan, Cikin takaici Bintalo tace "duk wanda yacemaka abunda muke zuwa yi kenan yamaka k'arya kaje ka gani wasanni akeyi kala2 sannan kuma "yan wasu rugagen da basu kaimuba sukanzo ayi zumunci, Had'e rai Sani yayi yace "to bazakijeba, waro ido tayi sosai ta kalleshi babu alamun da wasa yayi maganan, Turo baki tayi ta kalli Kabir dayacika da tsananin mamakin Sani harwani karkace kai yayi yana lek'a fuskansa, Dawowa tayi daf da Kabir tatsaya tace Likita inason inje wajen wata k'awatace "yar Rugan lelam, Murmushi Kabir yayi yace Fatima kinason Sani? Wara idonta tayi tamasa kallon kaima haka zakamin? Murmushi yayi ya d'an sassaita muryansa "pls mamata Dagaske nake tambayanki, banison atakuraki inkina da wanda kk so Dole ya hak'ura, Ahankali Bintalo tafara ja dabaya sannan tajuya cikin nitsuwa takama hanyan Gida, "Fatima!, Kb yak'irata ko juyowa batayiba, Sani ya juya zai bita Kabir ya rik'o hanunsa yace "kai sam baka da kunya wlh, Sani ya langab'ar da kai yana kallon Kb "kenan tana nufin bata sona? Kabir ya Harareshi "to meye imbata sonka? Kaman zaiyi Kuka yace "pls Kabir kataimakeni wlh I really Love her, Gajeren tsaki kb yaja yace "shikenan kaima kazamo d'an iska irinsu Habib, Sani ya shafa gashin kansa yana kallon Jebu da take zuwa wurinsu rik'e da leda ahanunta, yace "Kb duk yanda zangayamaka bazaka fahimtaba amma wlh ina sonta sosai, "Nidai nagaya maka ka daina mun irin wannan magana, inbanda iskanci ba abunda kuka iya kutak'ark'are kuyi ta maganan banza akan k'ananun yara wai kunason su, Dai dai lokacin Jebu ta iso, Ledan daya ke hanunta tamik'a ma Sani, ya bud'e yaga Rogo ne yana dariya ya d'auki guda d'aya "Nagode Zainabu har da tsarabane haka? Murmushi kawai tayi ta mik'a ma Kabir d'aya ledan, kafe Ledan yayi da ido sannan ya tab'e baki yace "baniso d'azu ma wa kk dariyan Rashin kunya, "Ayyah kayi hak'uri dandalo dakacene yabani dariya, gyad'a kanshi yayi yace nibana cin wannan abun jekici kayanki, Yad'an lek'a bayanta "Kunyi fad'a da Aminiyanki ce? Naga banganku tareba, "ai bama fad'a kuma bama rabuwa da Dijah sai awajen zuwa dandali, bata zuwa sai randa taga dama, Ya tab'e baki meyasa? "Ra'ayinta ne hakan sam bata jituwa da mutane daga inda mutane suka fi biyar to ita zama acikinsu matsalane awajenta, Shiyasa ko biki taje bata wuce minti goma awurin zata koma gida, "Mhmm ai saboda tsaban masifantane shiyasa bazata iya zama da mutaneba hatsabibancinta yayi yawa, Jebu tace "aifa Dijah ba masifasiffiya bace saidai in mutum bai fahimcetaba, ita dai bata da hak'urine kawai amma bata shiga sabgan mutum, hararanta Kb yayi yace "Eh aibazaki fad'i laifintaba tunda kina tsoronta harkarb'a mata fad'a kkyi, Sani dai yana jinsu amma bai tankamusuba, harsaida suka gama Kb yace ya maidashi gida kafin suka dawo, Ak'ofar Gida suka samu Dijah tana zaune Akan Dutsi tana rik'e da k'ananun duwatsu tana cillasu sama, Tundaga can nesa Kabir yake k'aremata kallo harsuka iso, da ace wata yarinyance mai mutunci sai ya yaba ma kwalliyanta don shi yanason dressing d'in fulani yana masa kyau sosai, Kayan fualanine irin farare tas d'innan Riga da zani anmishi ado da ja da green d'in zare tajera abun wuya farare sur wuyanta ga wani ta ke waye kanta dashi ya sauk'o har goshinta gashinta yasha gyara saidai har iyau fuskanta ba kwalliya, Sani da yake atabayansa yana kallon irin kallon dayake wa Dijah itakuwa ta wutsiyan ido take kallonsu, azahiri zakace batasan da wanzuwansu agunba, da gayya Sani ya turoshi gab da ita, dagangan ta d'ago wani k'aramin dutse kaman zata cafe shi yanda takeyi, kawai ta k'wala ma Kb a idon sawunsa, Ya salam! Sani ya fad'a yana kallonta zabura tayi kaman da gaske ta kalli fuskan Kabir da yaciza lip d'inshi nak'asa dan ba k'aramin zafi yajiba, hanunta biyu ta had'a cike da shak'iyanci tace "dan Allah kayi hak'uri Gurgu d'an birni ban gankabane, 🙏🏼😰 Cikin zafin nama ya mik'o hanu da nufin damk'ota sai dai ina tuni ta mik'e har ta isa dai dai k'ofan da zai sada ta da cikin gida, ta juyo ta kalleshi ta kece da dariya har tana sunkuyawa k'asa tana rik'e cikinta, 🤣 Sai da tayi mai isanta, sannan ta fara tafa Hanunta tana fad'i "Eh walale walale walale wa aka jefa wa yayi jifa Gurgu d'an birni, waya tab'o? Dijahn Baffa waya gayamaka za ka iya? Eh jama'a kuzo kuga gurgu d'an Birni wai shi zai jah da Dijahn Baffa, kugayamasa yayi kad'an, Tak'arashe wak'antan da wani irin dariyan shak'iyanci tana zaro harce😝 Duk yanda Sani yakai da son danne dariyansa dan kar yak'ara fusata Kabir abun yaci tura sam shi baisan shak'iyancin Dijah yakai hakaba sai yau, Kanta Sani ya nufo kaman zai kamata ta arce cikin Gida aguje caraf Inna ta kamo Hanunta cike da tsoro da mamaki don sam bata tab'a tsammanin akwai wani abu tsakaninsuba, sam batayi tunanin Dijah zata musu Rashin mutuncintaba, kasancewansu bak'i agarinma baki d'aya, donko da tajiyota tana wak'a batagane dasu takeyiba sai da Bintalo ta gayamata, Janta takeyi har sai da ta kaita gindin Bishiyan lallen da yake gidan tana k'ok'arin ciran bulala, don wannan karonka batajin zata k'yaleta duk irin abun da takeyi takan zuba mata ido, Cab d'i Sai dai inaga dad'ewan da Inna tayi bata kama Dijah da sunan duka ba shiyasa ta mance halin Dijah awajen duka, sai dai yanzu tana ta tunamata, don kuwa wani iri k'ara da ihu da Dijah takeyi nema ya hana innan katab'us gashi ta rik'e bulalan, sai kururuwa takeyi don Allah inna kiyi hak'uri inna bazan sakeba wayyo na shiga uku wayyo idona wayyo wuyana wayyo jama'a innata zata kasheni inna kiyi hak'uri, Alhalin ko kallon banza innan bata fara mata tukun, sai tsalle takeyi duk wanda yaji irin kukan da takeyi zai d'auka ana gab da kasheta tsaban duka, Haka yake gasu Kabir da suke k'ofan gida duk irin haushin da tasa Kabir aciki jin irin tsalle da ihun da takeyi ba k'aramin tausayamata yayiba, gaba d'aya yaji jikinsa yayi sanyi musamman tunawa da yayi akan abun da tamishi innan take suburbud'anta duk sai yaji kunya takamashi, Tofah kankace kobo mak'ota sun fara cika gidan inna sai dai duk wanda ya shigo sai yaga inna rik'e da hanun Dijah d'ayan hanun kuma tana rik'e da bula Dijahn kuma ta rik'e bulalan tana tsalle tsayawa kawai sukayi suna ba inna baki wasu kuma suna dariya inna kam ba abunda tace kuma bata saketaba dan tasha Alwashin sai ta suburbud'eta ahaka innansu Jebu ta shigo kai tsaye gurinsu ta nufa taje ta k'wace hanun Dijah acikin na inna, dai dai lokacin Baffa ya iso k'ofan gidan ai bai san lokacin da yayi wurgi da kekensa ba ya shige cikin gida ahanya sukayi kicib'us, Cikin tashin hankali Baffa ya kwato hanunta ya koma ciki da ita abaranda ya tarar da inna, Ko kallonta baiyiba yashiga d'aki da ita abakin gado ya ajiyeta yafara share mata fuska tayi jajazur da ita kallo d'aya zaka mata kazata tasha bugu har da na A'uzubillah, sai ajiyan zuciya take gaba d'aya ran Baffah ya jagule bayajin zai yima innan afuwa wannan karon donji yake kaman yayi kuka ya huce shiyasama ya wuto da ita d'aki don inyatsaya agun innan yasan baza'ayi mai kyauba, Ruwa yabata arandan k'asa mai sanyi tasha sannan ya lakato zuma ayatsansa yasa mata abakinta talasa haka ya tayi mata har tayi bacci ya gyramata kwanciya ya fito, Tofah inda yabar inna anan yasameta gefenta Bintalo ne k'irjinta sai bugawa yakeyi ( *domin da iyayenmu bak'aramin shakkan mazajensu sukejiba kodakuwa suna da gaskiyane basa nitsiwa in sungansu cikin b'acin rai sab'anin mu ayanzu dagangan zakiyi abu dan kib'ata masa rai kai wasu kama har sa insa sukeyi da miji "yar'uwa ko badon ki mallaki mijiba kibishi don shid'in Ajannanki wlh sai kin bishi kafin kishiga aljannah shi namiji yana da wani abu wlh zai iya rufe ido yaci mutuncinki akan abunda shi kansa yasan bayi da gaskiya akai ammma inkinyi hak'uri tun aduniya zakiga sakamako Allah yabamu ikon yin hak'urin bin mazajenmu*🙏🏼😭) Tun kafin ya iso cikin dabara ta aiki Bintalo gidan Goggoji ( *don bai daceba kuyi magana na b'acin rai agaban yaranku*) Cikin b'acin rai yafara magana wato Karimatu ni ban isa in hanaki ki hanuba? Sau nawa ina miki magana akan yarinyannan? Shine dan kin rainani zaki kama kimata irin wannanduka? Fad'a yakeyi ta inda yashiga batanan yake fitaba, har sai da yayi mai isansa kan inna yana k'asa badon batajin zafin kalamansaba don dai koda Dijah "yar rik'oce ba ita ta haifetaba bai kamata ya dinga mata hakan akantaba, Daga k'arshe yace "ki kwantar da hankalinki tunda kin tsaneta zan d'auketa inbayar da ita agunda za'arik'emin ita da amana ba cutarwa, ai da gangan kike matsa mata dan kinga sunan uwa tace meyasa baki matsa ma Bintalo haka? Saboda sunan uwanki ce da ita, daga haka yajuya yafita, sam b'acin rai ya rufema Baffa ido yamanta da banbancin hali dake tsakani Bintalo da Dijah, Bintalo takasance mai nitsuwa da hak'uri Yayin da Dijah takasance mai tsananin fitina tun tana yarinya ga k'iriniya ita dai sauk'inta batacikayi ma babba Rashin kuntaba amma sam Dijah bata da dad'i, Inna tajima awurin tana Addu'an yayewan bak'in ciki don maganganun sun batamata rai dayawa, Tunda ta idar da sallahn isha'i taketayiwa Dijah Addu'an Allah ya shiryeta, ahaka har tajiyo shigowan Baffa tafito alokacin Dijah da Bintalo suna zaune ba mai cewa komi, Da sallama tashiga alokacin yana zaune bakin gado kallo d'aya yamata yakau da kai duk da kwalliyanta yaburgeshi don inna ta iya kwalliya na hankali, wani lokaci inta tsara kwalliya bazaki tab'a cewa arugan fulani takeba, ( *nikam nace inna kodai kwalliyan ban hak'uri da Rarrshine?*) 😍 Ak'asansa ta zauna daf da k'afanshi ta jiye mishi damammen fura ta kalleshi malam ga fura ko har yanzu fushin kakeyi dani? To inma fushinne kayi hak'uri na tuba ka yafeni, tafara janmasa yatsun k'afansa Janye k'afan yayi alamun har yanzu bai huceba ta marairaice to Malam inbaka hak'uraba kamin hukuncin da zakamin Amma don Allah kadaina fushi dani, ahasale yace hukuncin kenan bazaki sake ganin Dijah a idonkiba, tunda ba ki k'aunanta, murmushi tayi tace haba Malam ya za'ace bani k'aunan Dijah ai koban k'aunaceta don tana "yata ba zan k'aunaceta don kana sonta nikuma ai masoyiyarkace, Don Allah kar son Dijah yasa katake gaskiya kasanfa irin hak'urin da nakeyi da yarinyannan tun bata kai hakaba, kafin kayankemin hunkunci Bincike yakamata kayi, Saida tagayamasa maganganu masu dad'i sannan tagayamasa abunda Dijahn tayi ta d'aura da kuma wlh ko bulala d'aya banmataba duk wannan karad'in datayi, Shiru kawai yayi najin kunyan matannasa amma sai ya wayance da aini dama kukantane banaso kinsanfa tana da matsala, don Allah kidinga rabuwa da ita kawai daga nanan dai saiga ma'auratan suna dariya daga baya kam ai sai zance yasauya tsakinn inna da Baffa nikam nace barin 🏃🏽‍♀ *Ummu fatima ce* 😍 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *Ummu Fatima*🇳🇬 Don Allah mabiya Novel d'innan kuyi Hak'uri najin shiru dakukayi kwana biyu kumin uzuri kowani d'an Adam yanada uzuri,🙏🏼🙇🏼‍♀ Wa irnda sukabini prvt damsu min text a inbox kai Maman Nabil kamma k'irata tayi, wai yataji shiru itafa tamatsu Dijah tashiga Hanun Dr Kb 😍 Kowa yacemata Dijah tana shakkan Dr kb? 🤔😝 Kai Dukanku ina muku fatan Alkhairi acigaba dagashi insha Allah yanzu ba tsayawa🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣7⃣ Washi gari da safe Dijah tazogaida Baffa kaman yanda tasaba, Kallonta yaketayi Haryanzu idonta akunbure yake sam baiji dad'in ganinta hakanba, Har tamik'e yak'ira sunanta tadawo tazauna cikin lallashi yace "Mamata wai meya had'aki da Kabiru ne tun a Asibiti na fahimci kaman dawani abu tsakaninku sai gashi jiya Innan ku tagayamin abinda kikamasa, Turo bakinta tayi tace Baffa shinefa ya wurgomin k'adangare jikina, K'adangare kuma? Baffa yatabaya da mamaki, Yayi murmushi "kenan kin ramane? Ta gyad'a kai, Jijjiga kansa yayi yace "inaga baisanibane Dijah bansanki da fitina da manyan mutane hakaba, karkisake kinji? Ta gyad'a kanta, alaman to, Baffa yace "maza jeki kaimusu abun karyawansu, kizo ga wankina dakike tafitinan nabaki, Ince kinyi musu? Tace "Eh nayi, Baffah kaciro wankin duka zan iyayi wlh kuma zaifita tas, Ak'ofan d'aki tasamu Kb yana zaune akan kujeran Roba, yana Rik'e da Littafin Hisnul Musulum kallo d'aya yamata ya d'auke kansa, Aransa yana tuna irin Ihun datayi jiya, sai yau da safe Bintalo take cemasa Innan badukanta tayiba, shidai yana manakin Halin yarinyan, Anyah bata da matsalan k'wak'walwa? Yatambayi kansa, Tagefensa tabi tawuce tashige d'akin bayan ta ajiyemusu abun karin sunjima suna Hira da Sani awajen har saida Kabir yashiga tamik'e tana mamakin ganin sa yana dogara sanda yana tafiya, yaushe ya warke haka? Tayi tambaya azuciyanta, tana ficewa, Wanki takeyi nakayan Baffanta mai had'e da wasa, saida ta zauna tagama wasa da kumfan sannan ta tashi tacigaba, haka tayi tayi har tagama tana shanya taji ana rafka sallama tad'ago tana Amsawa tana kallon mai sallaman, Wata Matace fara k'al da ita kyakkyawa, daka ganta kaga Bafulatanan Asali, doguwar rigan shaddace lemon green ajikinta dayasha aiki tundaga Sama har k'asa da Babban mayafi kalan zaren da akayi aiki ma rigan golden takalmi da jakanta ma golden ne tana sanye da farin glass a Idonta, Mamy kenan, itanma kallon Dijahn takeyi fuskanta d'auke da murmushi Beutiful baby, tafad'a tana matso Dijah ganin haka yasa Dijah k'arasowa ta karb'i d'ayan trolin datake ja tana fad'in sannu da zuwa haryanzu Mamy murmushin takeyi, Dijah tanufi d'akin inna kicib'us sukayi da Inna lokacin tana fitowa da kaskon turaren wuta ahanunta ganin Mamin yasa ta ajiye kaskon da sauri abakin k'ofa tana d'an tafa hanu "Lale maraba da zuwa Hajiya sannu sannu kece da tsakar ranan nan? Tabarman Roba ta shinfind'a mata atsakar d'akin tana jeromata sannu, Mamyn sai amsawa takeyi cike da fara'a, Dijah kuwa tana fita batatsaya ko inaba sai shagon ilu ta dawo fa peur water mai sanyi ta shige kitchen ta d'auko plate ta juye takai gaban Mamy ta durk'usa ta'ajiyemata, Mamy tana murmushi takamo hanun ta "Meye sunanki? "Dijah, tabata Amsa tana d'an Murmushi "Allah Sarki Khadijah tul kubra, Kina zuwa makaranta kuwa? Ta gyad'a kai tana murmusawa, ajinki nawa? "Ss1, very Gud islamiyyafa? "ina islamiyya4 Haddah 3 "to Khadijah Allah yataimaka ko, daidai lokacin Inna tashigo da dammamiyar Fura da soyayyun zabi ta'ajiye agabanta, tana fad'in "Bismillah Hajiya karkibiye ma wannan surutacciyan, Dijah ta tashi tafita Mami tana dariya tace "Ayyah Inna kingg koremin ita, Ifna takwara tace? "Mnn Bitalo ce tatafi kitso, d'azunnan, "Ayyah ita nasani bantab'a samun Khadijah agidaba, duk zuwana biyunnan, "Eh wlh baku had'uba kam, dake akan k'afanki kk komawa, Amma yaukam kwana zakimana ko? "Eh inaga zan kwan in Allah yakai Rai gobe sai inwuce, "to Allah yasa muna raye, Kici Abinci Hajiya Dan Allah, Mik'ewa Mami tayi tana Ffad'in barin lek'a Marar lafiyannan tukuna indawo, Can gindin Bishiya ta hango Dijah tana carafke tayafatota da Hanu, dasauri Dijah ta tashi tana kad'e Hanunta ta isota, Mami ta kama Hanunta "Haba Khadijah ba'asan student da wannan wasanba, Inna da take fitowa ad'aki tace "ai wannan student d'in sai ahankali, Mami tayi dariya tace "muje kimin Rakiya, Tana rik'e da Hanunta suka shiga pert d'in da sallama Mami tad'aga labule, alokacin Kabir yana zaune da Lap top agabansa, Sani da Habib suna gefensa, Suna Hira cike da Nishad'i Kallon Mamin yakeyi Fuskansa d'auke da bayyananne farin ciki, sam Habib bai cemasa tare da Mamin sukazoba, Kujeran Roban dake gefen Kb Mami ta jawo tazauna, ture system d'in yayi gefe ya Matso ya d'aura kansa a gwiwowin k'afanta yasauk'e Nannauyan ajiyan Zuciya, Kaman uwar da taga d'an daya b'acemata tsawon lokaci, Yakamo hanunta ya d'ora akansa, Dariya sosai Mamy takeyi tana shafa kanshi "My luvly son ya kk? Ya jikin? Wani farin ciki yakeji yana ratsashi gashi ga Mamin sa yad'ago yana kallonta "Mami da ga safe zuwa yanzu munyi waya yakai 3 times bakicemin kina hanyaba Why? "dama naso inmaka suprise ne, Amma naji dad'in ganinka my Son kayi kyau sosai, gaskiya Sani kana kula dashi da kyau, Sani yana dariya yanuna Dijah da ta daskare awajen dan mamaki aranta ko sai gulma takeyi "k'ato dashi yana ta wani sakalci itakuma sai biyemasa takeyi, "ga wacce take kulawa dashi nan Mami tadafa mishi wannan tadafamishi wancan ba dare ba Rana, yak'are maganan yana kallon fuskan Kb da yake hararansa, Mami ta dafa kan Dijah datake zaune ak'asa gefenta, tace "Ayyah Khadijah yarinyan kirki, bani da bakin musu godiya sai Addu'a, "Mami ina su uncle ne? Kb ya tambaya don son b'atar da zancen, "suna nan sunce ingaisheka, ba last weak sunzoba, Nafisa fa baka tambayeni itaba karkaga yanda duk ta lalace wlh Kabir, kasan Yaya yahana asanar dasu cewa kananan har yanzu akan ba asan inda kakebane, Kabir yad'anyi Murmushi yace "Mami kodai Sangaya zakiminne? Auren mata biyu lokaci d'aya, wancan yarinyanma kusan kullum sai ta k'irani, kuma tace kekabata no. na, "Hakanma zaifi wlh Mami a auramasa su dukansu kinga ma shikenan wlh nanda nan zai taro sa'anninmu da sukajima da aure harda "ya"yan nan, Habib ya fad'a cike da zolaya, Kb yabishi da harara "dallacan Malam wayasaka bakinka anan, Sani yace "to ai naga duk suna sonkane kb wazaka ki acikinsu ai kawai hakan shine mafita a auramaka su kawai rana d'aya musha Biki 😁 Murmushi kawai Mami tayi dan ta lura sun maida abun sakarci tace "karku damu koma dai ba amuku sangaya ba nasan yanda za'ayi, daku dashi ai duk kanwan jace, Tamik'e rik'e da Hanun Dijah, Kabir ya Marai raice fuska Mami ina zaki je kuma? Kofa gaisawa bamuyiba, Zanje mugaisa da maigidan Kabir ina dawowa, Mami kam ba k'aramin yaba wa Baffa da iyalansa tayiba irin nanda nan da sukeyi da ita don tunda Baffa ya dawo yaganta Yake ta fita da shigan kawo wanan kawo wancan, Da Daddare bayan Mami ta idar da Sallah ta je pert d'insu kb a waje ta samemesu zaune akan darduma tunda suka gama cin Abinci basu tashiba, Itama agefensu ta zauna, Dijah ma tazauna agefe sun d'antab'a hira Habib yace ma Sani yazo sufita suga gari, Sukafita yarage daga Mami sai kb da Dijah, kabir ya kalli Dijah yanda ta nitsu kaman wata mutuniyar kirki, had'e fuska yayi cikin tsawa yace ke dalla kiba mutane wuri, sunkuyar da kanta tayi tana shirin tashi Mami tarik'eta tana masa wani irin kallo, "yahaka Kabir? Me tatsaremaka anan? "Mami zamu yi magana irin na d'a da uwa, "itama "yata ce Kabir ashe haryanzu kana nan da halinka, baka canzaba, ba ason ransaba Dijah tazauna agurin suna Hira, itama Dijah hakanan tajita kaman akan k'aya sosai takejin nauyin Mamin, Sunjima suna tattaunawa Harsaida Mami taga Dijah tafara gyngyad'i sannan tajata suka shiga ciki, Lokacin Bintalo tagama ma Mami shinfid'a a d'akin da yake gefen nasu, tare suka kwana da Dijah, Washi gari da safene tabasu tsaraban datazo dashi kayan kwalliya sosai ta had'a wasu Dijah sannan tayi d'inki ma Inna da Baffa Harda buhun shinkafa, taliya da sauransu sosai Baffa yayi fad'a nacewan shibayison tadinga d'awainiya haka duk abunda zaiyi na Kabir Don Allah yamasa, itama tace badon Kb takawo musuba, Yau Mami ita kad'ai ta shiga sashinsu Kb sunjima dukansu sun shan Hira takalli Sani tace "yarona naga kaman bakinka akwai magana ya sunkuyar dakai yana dariya sannan yadago ya kalli Kabir "mnn dama yace zai gayamiki, "Zaigayamin me? Mami ta tambaya tana kallon Kb Kabir ya kwashe da dariya yace "wlh Sani baka da kunya ko kad'an, Mami waifa yarinyan gidan nan yakeso tunjiya yadameni wai ingayamiki kisanar da iyayenta shine yakasa Hak'urin yajira infad'a miki, Mami tace "Alhamdulillah naji dad'i sosai daga ke shirin "yanta kanka da kanka tun banmaka na dole ba Khadijah yake so? Yarinya mai Hankali ga nitsuwa, Kabir yad'an Had'e rai "Haba dai Mami mezaiyi da wannan Mahaukaciyan yarinyan? Fatima yake fad'a Mami tarik'e hab'a Khadijahn ce Mahaukaciyan? Kabir Allah yanunamin gwananka aduniyannan, ta kalli Sani "Insha Allah zan nimamaka izini awajen mahaifinta daga haka ta fice, Koda tasami Baffa da maganan Fatima yayi farin ciki sosai saidai yasanar da ita tana da manemi zai samu magabatansa da maganan yaji, Kwanan Mami biyu ta koma duk da Kb ne yasata tak'ara d'ayan amma datazo tafiya bak'aramin damuwa yayiba, haka tayi ta lalkabashi kaman wani jariri, Ahankali cikin ikon Allah K'afan Kb yasamu sauk'i sosai dan yanzu da k'afansa yake fita yaje masallaci yadawo, saidai d'an d'ingishi dayakeyi, Ganin haka yasa Sani yatafi gida duba Mahaifiyarsa, anan yabar Kb dagashi sai Iro, Muje zuwa masoya Dijah k'aya yanzufa aka fara *Ummu Fatima ce*😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣8⃣ Abun Duniya duk ya taru ya dami Alhaji Ya'u yarasa inda zaisa kansa har yanzu mafarkinsa yak'i yazama gaskiya, Bashi da buri aduniya daya wuce ya mallaki Dukiyan Kabir amma abun yaci tura, ada yana ganin kashe Kabir shine masalaha saidai yanzu yana ganin yayi wauta dayawa, ayanzu dai gashi ya halaka Kabir Amma Haryanzu burinsa bai cikaba, baisamu koda takarda d'ayaba na dukiyan, sannan Mamin da yakeso ya aura aikin boka yak'i tasiri akanta Ga yaranshi guda biyu dayaci burin suyi karatu Su zamo Abun kwatance abu yagagara, Aminu kam yagama lalacewa da shaye2 ga Nafisa tak'i karatun dayakashe mak'udan kud'i dantayi yanzu tazama saidai wannan samarin ya d'auketa wancan yad'auketa, wani abun Haushinma akan idonsa, Inyace tafito da Miji tace KB take jira tunda haryanzu ba aji labarin mutuwansaba. Wani hucin iska ya furzar, zuciyansa kaman wuta, dan takaici, Wayansa yad'auka yayi d'an danne2 sannan yakara akunnensa, cikin fad'a yake magana, "Nacuceka ko kacuceni kai kace zaka samomin Boka yamin aiki danaje wajen Fatima duk abunda nace tayi zatayi, kasani naje nasameta nace takawomin duk wani duccument na Kabir, sai gashi yayanta yashigo maganan har da shirin makani akotu, shiru yayi na d'an lokaci Sannan yace no yanzudai kawai so nake akashe Alhaji Musa yayanta inkungama dashi Fatima bazata gagareniba tunda angama da Kabir daga Haka ya ajiye wayan yanajin k'warin gwiwa, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Yau take Alhamis, matasa maza da Mata suna ta shirye shiryen Gobe juma'a Ranane da aka tanadar da wasannin Al'adun FULANI kala kala, Wanda k'ak'anan Rugan dasuke kewaye dasu suke zuwa ayi dasu. Tun jiya Iro yakeba KB labarin yanda ake gudanar da wasan. Kud'i sosai KB yabashi don yin nashi. Tun da aka dawo daga Masallacin juma'a Kabir yake zaune akan kujeran Roba a k'ofan gida cikin kwalliyan shadda sky blue, Da Bak'ar Hula da tasha kari, bak'aramin kyau yayiba, shiyasa yawancin Masu Wucewa suke shagala da kallon sa. Shikam Kallon yafara isansa don Haka ya mik'e da nufin shiga Gida, Dai dai lokacin Baffa ya iso akan kekensa. Da sauri Kabir ya matsoshi yana masa sannu. Cike da fara'a Baffa ya amsa, yad'ora da "naji dad'in ganinka anan Likita, Yanzu mukayi waya da Hajiya, take cemun wai ka matsa akan wai zaka koma asatinnan, Cikin girmamawa Kabir yace "Wallahi kuwa Baffa Asibitin danake aiki Suna da buk'ata na Sosai kasancewan gaba d'ayan Asibitin babu Wanda yakaranci fannin dana karanta, Tun barina wajen ba Wanda yamaye Gurbina Har yanzu saidai afita waje, Shiyasa nakeson inkoma tunda naji sauk'i, . Baffa ya jinjina kai bank'i makaba Kabir sai dai zuwan Kawunka na kwanan nan yatabbatar min da cewa zaka d'an zauna anan dai dai agama gano masu Hanu cikin abumda aka maka, Kayi Hak'uri kaji nasan dole kagaji kodon yanayin Rayiwanku tasha banban danamu. Meya hana d'an'uwanka dawowane? "Mahaifiyar shi ce bataji dad'iba, Anma da sauk'i inaga Gobe ko jibi zai zo insha Allah. Baffah yace "Ayyah Allah yabata lafiya. Dai dai lokacin Dijah tafito zata shiga Gidansu Jebu, Baffa yace "yauwa Ga Dijah kuje ta nuna maka Gari, inaga zaman waje d'ayane ya dameka, Daga haka ya shige ciki yabarsu anan, Kabir Sam baiji dad'iba aransa, Dan baya k'aunan abunda zai had'a Inuwansu da Dijah, Itakam sosai tashagaltu da kallon kb ba k'aramin kyau yamataba, Ahankali Kabir yad'ago ya kalleta, ya maida idonsa k'asa, ga yarinya har yarinya kyau da kyan fasali, duk Allah yabata Ga sweet voice, Sai Hatsabibanci, Sake Binta da kallo yakeyi kayan FULANI ne ajikinta dark blue fuskanta ba wani kwalliya daga powdar sai kwalli sai d'an jam bakin da tashafa. Cikin kasallaliyan Murya tace masa "Mutafi, sake kallonta yayi jin voice d'in datayi maganan dashi, wuce wa tayi yabi bayanta, ajere suke tafiya ahankali kaman masu niman wani abu ak'asa. Sund'anyi tafiya kad'an ya zauna akan Dutsi agindin wani Bishiya, danshi sam baiyarda da Dijah ba yasan k'aramin aikintane ta cusashi wani gurin. Saida tad'anyi nisa sannan ta lura da baya bayanta. Can tahangonshi zaune yana Kallon masu wucewa, "Lallaima wannan gayen ya rainani wallahi badon kar yab'ata Baffa yamin fad'aba da tafiyana nayi, tafad'a tana dawowa, agabanshi ta tsaya tana mishi wani kallo, Ganin bai ko kalli inda take bane yasata matsoshi, tace "katashi mutafi wallahi ko inyi tafiyana, kab'ata ba Ruwana dondai nan ba birnibane, ai bata rufe bakiba ta hango kuliya yana zuwa inda suke wayyo Allah na!! Tafad'a atsorace ta juya zata gudu, cikin zafi ya cafkota yadawo da ita gabanshi, jikinta na b'ari tace "Don Allah kasakeni intafi wallahi banison kule, ta juya tana kallon kullen har yanzu gun yake zuwa, ta juyo ta kalli Kabir Murmushi yakeyi alamun zai mata mugunta, tahad'a Hununta Biyu tana matsan k'olla "Don Allah d'an Birni kayi hak'uri kasakeni in tafi, wani Murmushin muguntan yakumayi "Waye d'an Birni? Bakisan sunana bane? Ko rashin kunya?, Kayi Hak'uri Don Allah Likita, tajuya daf da ita taga kullen yanashirin tab'ata wani k'ara tasake tayo kanshi Ganin tana shirin Hawa jikinsane yasa yad'agata cak ya d'orata kan wani k'aton Dutse, ya matsa da baya yana kakkab'e Hanunsa yana kallonta sai b'ari takeyi tana d'angale k'afafunta, Arayuwan Dijah kokun kulle taji sai hankalinta yatashi bare taganshi ido da ido, batayi auneba kawai taga Kb yad'auki kullen ahanunsa yana nufota, ihu tasaka tana shirin fad'owa akan Dutse da sauri ya tareta da hanunsa d'aya, yagyara mata zama yana rik'e da damtsen hanunta, d'ayan Hanunkuma yana rik'e da kullen, daga ita har kullen sai zare ido sukeyi Cike da tsoro tafara magiya "Don Allah yaya Likita kayi Hak'uri, Saketa yayi ya Ajiye kullen ak'asa yana Dariya mai sauti "ta ina nazama yayanki? Dani yayanki ne Khadijah dana jima da b'ab'b'alaki, Yazaro hankachef a Aljihunsa yana goge Hannayensa yana kallonta kuka takeyi tsakaninta da Allah, hankalinta bajikin kullen da takwanta luf ajikin dutsin tana wasa da takalmin Kb da yake k'afansa, Yaja tsaki ke ga shegen tsoro kamar farar kura ga kuma rashin kunya, yanzu duk ina wannan tsiwanki yaje? Tasa bayan hanunta tanashare hawayen da yake ta zirya akan fuskanta tace "Kayi Hak'uri yaya Likita wallahi bazan sakeba don Allah kakoreshi intafi gida Bacci nake ji, Yana dariya yace to goge hawayenki tas inkinason inkoreshi ba musu takama bakin Hijabinta ta goge fuskanta, ya kalli fuskanta yayi jazur yace "Meyasa ne ke bakya kwalliya kamana na "yanmatan garinnan? Shiru tayi tana sheshshek'a, "Inbaki ban Amsaba zan d'aukota insamiki acikin Riganki, Da sauri tace "nikawai bani son kwalliyane bayi burgeni, Yatab'e baki "Ok masifa da Rashin kunyane kawai yake Burgeki? Talangab'ar da kanta tace " Nifa bana Masifa, "to meyasa agarinnan ake cemiki Dijah k'aya? "Nima haka naji suna fad'amin tun ina k'ara amma ba a fad'a a idona sai abayan idona, tad'an had'e rai wallahi duk yarinyan da tacenin Dijah k'aya sai nafasa mata baki. Don Allah yaya kakoreshi intafi bacci nake ji tafad'a cikin sanyi murya, Ya kalleta duk takoma kalan tausayi haka kawai yaji wani iri a zuciyansa, "Niba yayanki bane nagaya miki Sunana Kabir inbaki saniba, kuma ba gida zamu komaba can wajen wasannan zamuje inason ganin wasan da za'ayi, Gyad'a kanta tayi da sauri tace to yaya bazan komaba, dariya Kabir yayi har yana d'an sunkuyawa, jiyake kaman su tabbata ahaka ganin yanda takoma sosai game d'in yamasa. *Tofah 😆🤔 yau Dijah ce daba Kb hak'uri? Hardace masa yaya? Gashi tace masa bazata sakeba anya kuwa dagske yaci bulus kenan? Kubiyoni danjin yanda zasuje dandali* 😂 *Ummu Fatima* 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *Ummu Fatima*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 1⃣9⃣ Juya bayansa yayi yad'anyi taku biyu sannan yajuyo yana lasan lips d'insa yana Murmushi, Yana kallon yanda gaba d'aya jikinta yake b'ari ga wani zufa da yakebinta Ganin bayi da niyan koran kulen ya sauk'o da irtane yasa ta daddage iya k'arfinta tasaki wani irin k'aran dayasa kulen ta tashi ta arce, Cikin hanzari ya iso gabanta tana shirin fad'owa yacafeta yamayar da ita, zata sake k'walla wani k'aran yasa Hanunsa ya rufe mata baki, Yanunata da yatsa kika kuskura kika k'ara min ihu ahanan ba abunda zai hana ban wurga magen nan cikin bakinkiba, ya cire hanunsa daga Bakinta, yana hararanta, "Don Allah yaya kayi Hak'uri ka saukeni Mutafi, nagayamaka bazan sakeba Allah daga yau nadaina duk abunda nakeyi, "Tam maza share hawayanki da zufan gaba d'aya, yafad'a yana sauk'ar da ita, Ya mik'amata Hankachef takarb'a ta goge fuskanta suka tafi, Daga d'an nesa yatsaya yana hango abunda sukeyi a filin, ba irin wara idonsa da baiyiba amma bai hango Dijah ba, hayaniyan gurinne yamasa yawa danhaka ya juya tacan bayan fili yatafi, tundaga Nesa yahango Dijah ita da Lado tana tsugune ta tusa kanta atsakanin cinyoyinta ta danne Hijabinta dak'afafunta, Lado kuma ya d'an rank'wfo yana mata magana. Dogon tsaki kabir yaja aranshi sai mita yakeyi ta yaya za'abar yarinya k'arama kaman wannan tana sauraran namiji? Ba dolema tarink'a rawan kaiba, wata k'ilama su suke koyamata abunda takeyinnan, yasake jan tsaki ya juya haka kawai yaji zuciyansa namasa zafi, gangarawa yayi can bakin kogi ya zauna akan wani itace, yana wurga k'ananan duwatsu acikin Ruwa. Daga ta bayansa yaji motsin k'afa ahankali ya juya suka had'a ido da Dijah da Jebu, dawo da kansa yayi kan abunda yakeyi harsuka k'araso, Aciki ya amsa gaisuwan Jebu, ko kallonsu baiyiba, harsuka gaji suka koma, yajima agun yana zaune daga bisani yad'auko wayansa a Aljuhu Sani yakeson yak'ira don d'azu yaga text d'insa Wai may be yadawo ayau, Yana shirin k'iransa Wayan Mami ya shigo sai da yamurmusa ya d'auka bayan sun gama gausuwa tace "zakabari zuwa next Month d'inko? Yad'an shagwab'e murya yana kwantar da Murya pls Mami aduba uzurina, kinsanfa akwai cus d'in da zanyi a England kuma inaga tafiyanmun bazai wuce nanda da three weaks ba pls Mami yafad'a in a cool voice. "shikenan Kabir bazan hanaka dawowaba insha Allah ina zuwa asatinnan mudawo tare, Wani ajiyan zuciya ya sauk'e mai nauyi yace "To my Mum nagode sosai dakika fahimceni, Allah yakaimu, "yauwa sai maganan Sani da yarinyannan na tambayi mahaifinta awaya akan maganan damukayi dashi nacewa zai tintub'i iayen yaron fa yake nimanta, yanzu yace ba matsala kawai aturo, kai yanzu me kagani? Kabir ya zaro ido kaman yana gabanta yace "Mami batayi k'aramaba kuwa ace yanzu za amata aure? Mami tace "Matsalana dakai kenan Kabir mantawa nayi namaka maganan yo ai ko Khadija k'anwar Fatima batayi kad'anba amata aure balle kuma takwarata. "Habadai Mami kidaina sa wannan yarinyan alisaffi, "to shikenan Kabir nidai yanzu zan gayama su Yaya sukai musu Sadaki kawai kuma kai zaka bayar, yayi Murmushi "karkidamu Mami hatta kayan auren da gidan dazasu zauna nad'auki nauyi zanbayar, "To Allah yasaka maka da Alkhairi, Daga haka suka ajiye wayan, mik'ewa yayi dashirin tafiya yahango Dijah zaune jikin bishiya Ta jingina kanta da bishiyan tana bacci, d'abi'an Dijah kenan indai zatayi kuka to tabbas zatayi Bacci, taso tatafi gida sai dai tana tunanin kar ta tafi Kabir yakasa komawa Gida 😆 Ragowan Dutsen dayake Hanunsa ya wurgeta dashi, firgit ta tashi tana sosa wajen ya harareta "oya tashi mutafi, daga haka ya juya ta tashi tabi bayansa, "Khadijah taji ya k'ira sunanta ahankali tad'ago ta kalleshi, shid'inma itan yake kallo, ya tab'e baki yace "wai mekike gaya ma samarukanki insun zo Hira wajenki? Mai da kanta tayi tana kallon k'asa batasake d'agowa ta kalleshiba, shima bai kuma cewa komiba, can anjima yaga ta kalleshi tayi murmushin da baisan nameyeba, Sannan yaga ta sunkuya ta d'auki k'aton Dutse a hanunta sam bai kawo komi aransaba, duk da Murmushin dayaga tanayi ahaka harsukazo kusa da gida, da sauri Dijah ta k'arasa Jikin wata k'atuwar Bishiyan Kuka ta tsaya awajen tana dariya, kallonta kawai yakeyi har yak'araso wajen yana shirin tambayanta kotasamu matsalan k'wak'walwa ne, Dutsen da yake Hanunta ta saiti Gidan Zuma da yake kan Bishiya ta wurgesu dashi, ta tsula da mugun gudu tashige cikin Gida, haba ai kan kaceme zuma sun taso gadangadan wajen Kb suka yo ga wani adabbaben turaren dayake tashi ajikinsa, ga k'afansa har yanzu batagama dawowa Normal ba, Tashin Hankali🤔 Gudu yafara mai kama da sassarfa, Sake fitowa tayi daga cikin gidan tatsaya abakin k'ofa tana tafi "Gurgu sai katsere, Gurgu sai katsere, dai dai lokacin Motan sani tafaka awajen ganin haka yasa ta juya ta koma batare da yagantaba. cikin zafin nama Sani ya Bud'e motan Kabir yashiga ya rufe baiyi auneba yaji Harbin ahanunsa Runtse ido yayi yana yarfe Hanun ya jingina kansa ajikin seat d'in motan yanajin yanda harbin yake ratsashi Sani ya had'a hannayensa yakashe zuman k'waya d'aya data biyoshi, yana kallon Kabir, yace "Sory garin yaya Kb? Tunda nazo garinnan bantab'a ganin zumannan sun tashiba, ko turaren kane yad'agosu? Bud'e idonsa kawai yayi ta glass d'in Motan yake ganin yanda zuman suke shawagi awajen batare da yace komiba, Ahaka Baffah yafito daga cikin gida zai shiga gari dukansu suka fito Kabir yana goye da Hannayensa abaya suka k'arasa suna masa sannu, "a Sani kadawone? Ya kabaro mai jikin? "a jiki Alhamdulillah, "to Allah yak'ara mata lfy "Ameen, Kallon Kabir yayi "yace Kabir har kundawone? "Eh Nadawo ind'an hutane ya fad'a yana shafa kanshi, "to barka inace dai ba wani matsala? Sani yace Zumace ta harbeshi Baffa, "Subahanallahi garin yaya Kabir? Yarane suka tab'osu ko? Dondai basu tashi hakanan, Sunkuyar da kansa yayi tabbas da yasan Sani zai fad'a daya kwab'eshi, Yana d'an murmushi ya kalli Baffa "nad'an zaunane ak'asan Bishiya watak'ila k'arfin da turarena yake dashine yasa, "Ayyah to sannu barin dubomaka magani kashafa. Tundaga wannan Rana Kabir yayi saranda wa Dijah yayarda da kirarin da mutanen garinsu suke mata, ya k'ara mata matsayi sosai awajen Hatsabibanci, yak'udura aransa bazai sake shiga sabgantaba, To ab'angaren Dijahn itama hakane saida takoma gida gaba d'aya taji kunya yakamata sam taji bata ji dad'iba can kuma taturo baki ita kad'ai tace "to shima wayace ya shunamin Mage? Wlh inyasake nima Ramawa zanyi, ko da dare yayi bata yarda takaimusu Abinciba Bintalo ce takai tea d'in sama da tadafa wa Jebu tabayar takai masa wasan b'uya suka dinga yi sosai. *Rayuwa kenan* yau take Alhamis ayaune Mami ta diro Rugan Juma da niyan komawa da Kabir. Bak'aramin tarba Inna tayima Mami ba, dukda tamusu zuwan bazata, bayan ta hutane ta tambayi Su Khadjah, Inna tace sunje can gidan kakar su Goggoji, Ayyah KB fa zai tafi yabar Dijah to ko yaya zata kasance Kubiyoni *Ummu Fatima ce* 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA*🇳🇬 *Don Allah kuyi Hak'uri my Fans najina shiru da kukayi, Blood sister nane akamata cs ancire twins acikinta ina ta d'awainiyan asibiti Sam bana samun zama,* 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣0⃣ Washi gari da safe Mami tashiga d'akin Baffa Bayan su Gaisa ta gyara zama tana kallonsa anitse tace "Baffa Bani da Bakin godiya agareku na irin d'awainiya da kukayi da Kabir, sai dai Addu'an Allah ya muku sakamako da Gidan Aljannah, sannan ina k'ara Godiya game da Babban kyautan da akamana na amincewan Bamu auren Fatima, masu kawo kud'in aure sunkoma suna san barkan irin tarban da akamusu, naji dad'i sosai Allah yak'ara Girma, "Ameen Baffa yace sannan yad'ora da "Hajiya Kabir yafi k'arfin Komi awajena sam babu godiya tsakaninmu, Haka banso Rabuwa dashi duk da dama nasan jinyane yakawoshi inyaji sauk'i zai koma amma Sam naji babu dad'i, Mami tad'anyi Murmushi "a'a Baku Rabu da Kabir ba, Allah ne yahad'amu Baffa Insha Allah Muna tare, Ya jinjina kai yace to "Allah ya taimaka, nagode sosai, kukuma haka Allah yayiku? Wasu na k'yaman 'yank'auye ku kina k'aunansu, "a haba wazai k'yamaci tushensa? Mami tafad'a tana murmushi, Baffa ya gyad'a kai yace "hakane ga mai tunani, maganan auren Bintalo kuma Hajiya duk lokacin da kuka shirya kuzo kawai insha Allahu baza'a sammu wata matsalaba, Mami tad'an k'ara muskutawa tana kallon shi tace "to Baffah nagode Allah yabar zumunci, Shiru ta d'anyi sannan ta d'ago ta kalleshi, Mnnm Baffah karka gaji dani, nakuma zo da k'ok'on barana har iyau, inaso kataimaka kabani Khadijah intafi da ita, taci gaba da karatunta, don naga yarinyan tana da k'ok'ari sosai kuma tana son Karatu, ta k'arasa tana kallon idonsa, shirune yabiyo baya, sannan ya nisa yana jinjina kai ya d'an tura Hulansa baya yana shafa fuskansa, yace "to Hajiya Bank'i mikiba, sai dai kinsan munan karkakra bakaman Birniba, can rayuwa ne na kowa ya iya Allonsa ya wanke, ba Wanda zai sama ka ido cikin lamuranka, sab'anin Mu nan da duk abunda kayi idon wani na kanka, yanzu ina d'aukan Dijah inabaki, to ina mai tabbatar miki m da fita kuma sai dai inzan sa Abu intoshe kunnena, kowa da irin Abun da zai dinga fad'a akaina, nabbata akwai wa inda zasu iya cewama na turata karuwanci don dama idon kowa nakan Dijah, Kiyi Hak'uri Hajiya Ba hanaki Dijah nayiba sai dai ina gudun gutsiri tsoman jama'a, Mami tad'anja numfashi, tace "to ai karatu zataje tayi kaga yanzu bai wuce saura wata d'aya da wani abuba tagama secondary kuma anan babu makarantan da zataci gaba inaga kaman hakan ya ishemu Hujja, "Nasan aranki zaki tsammaci nine baniso, wlh karatun nand'inma karkiga yanda ake zagina akai, kawai dai na toshe kunnena, ayanzu koda auren Dijah nayi abirni sai nasamu masau zagina agaefe don komi indai akan Bintalo zai zo da sauk'i, sab'anin Dijah. Shiru Mami tayi na lokaci sannan ta Nisa tace "to yanzu kana ganin ba wata hanya ko wata dabara da zammuyi? Tunda ga 'yar'uwanta basai in anyi bikin Fatima sai sutafi tareba, inyaso daganan sai tacigaba da karatunta, Baffa kam rasa irin bayanin da zaiyi ma Mami ta fahimceshi yayi don haka sauk'e kanshi k'asa kawai yayi batare da yace komiba. Aranshi yana tunani yaza'ayi ya d'auki 'yarshi mace yabada ita atafi da ita sannan ba dangi iya bare na Baba haka, duk da dai baya zatonsu da wani mummunan abu, bazai iyaba, Ta hanyan aure ne kawai zai iya yarda yarabu da Dijah, bahaka kawaiba, Mami tayi shiru aranta tana tunani tabbas tasan abune mai wahala dama Baffa ya amince yabata Dijah cikin sauk'i, Don Haka ta nisa tace "karka damu Baffah zamu samu mafita insha Allah barinje inga Marar lfyn naka, tafad'a tana mik'ewa, sashinsu Kabir ta shiga kai tsaye. Kabir yana zaune cikin kujeran Roba ya zuba k'afafunsa ackin guda dayake gabansa ya manna bayansa acikin kujeran kansa yana kan saman kujeran yana kallon Sani da yake taramasa abubuwansa masu amfani acikin akwati yanata masa shak'iyanci kala2 Shikuwa Kb kallonsa kawai yake bako k'ifta ido batare dayace komiba, Jin motsi abayansane yasashi juyowa, yasauk'e idonsa akan Mami, Murmushi yayi har hak'oransa suka fito, Yasauk'e k"afafunsa yana kallonta, "Welcome My Mum tun d'azu nakesa ran ganinki Mami, Murmushi tayi ta juya tana kallon sani, tarik'e hab'a "Wai duk d'okine hakan yasa kukafara shirya kaya tun yau? Kabir ya langab'ar dakai "Mami inacefa yau zamu tafi, "Haba Kabir sai kace d'aukan wuta, sai mun k'ara sati nangaba, tayi maganan da zolaya, Sani yafito daga d'aki yana dariya, Yaja kujera d'aya yazauna yana fuskanta Mami, "Wlh Mami tun jiya yad'agamin Hankali daga jin isowanki yasani nafara perking sai kace yak'i, Ni wlh yanzu garin yafaramin dad'i yafad'a yana shafa kansa, Kabir ya wurgamasa Harara "to wayace dole sai katafi? Kayi zamanka tunda yanzu kazama mara kunya kaci gaba da rashin kunyanka, daga Haka yajuyo yana magiya ma Mami, dariya kawai take. Tun bayan fitan Mami Dijah take zaune awajen gaba d'aya jikinta ba k'arfi tarasa meya kashe mata jiki ko aikin da ta sabayi yau kasawa tayi, Ahaka Mami tazo tasameta agun ta zauna agefenta tace "yadai Khadijah? Dariya tayi tace "babu, sannan ta tashi tafita, Tulu ta d'auka ta lek'a d'akin inna tece mata ta tafi d'ibo Ruwa, tana fita tashiga gidansu Jebu suka fito suka tafi Rafi suna dawowane Jebu ta rik'o gefen Mayafinta "wai Dijah meye yasameki ne yau naganki kaman baki da lfy? "lfy na k'alau ta amsa atak'aice tana cigaba da tafiya Nima haka kawai tun jiya najini bani dai2 "To Allah dai yasa lafiya inji Jebu yauwa yau da safe naji Iron gidanmu yana cewa d'an birni zasu koma garinsu, dagaskene? Dijah ta sauk'e ajiyan zuciya, "Haka dai jiya Mamin sa tagayamin, kinsan meye? Wai tace tanason tafiya dani, nasan kuma Baffa bazai tab'a yardaba nima kuma wlh tsoro nake ji, Jebu taja ta tsaya agun tana kallon Dijah cikin damuwa tace Dijah tafiya zakiyi kibarni? "yaushe Baffana zai yarda? Wlh nasan bazai yardaba, Jebu ta yi ajiyan zuciya tace "wlh inason kije Birni ko don wata ran inje wajanki sai dai bani son kitafi ki barni inkin tafi shikenan bani da k'awa, Dijah inason zuwa birni ban tab'a zuwaba inason inje inga yanda ake lbrn birni, Duk maganan da Jebu takeyi hankalin Dijah baya wajen ta lula wani Duniya da bansan inabane, Sosai Kabir ya tasa Sani da iro agaba sai da suka gama had'a masa duk wani abun da zai tafi dashi kafin suka kwanta Bacci, Washi gari kan kace me sai gashi har Kb yagama shirinsa fes cikin k'ananan kaya blue jeans da farar shirt mai layin blue mai gajeran Hanu, bak'in socks yasaka da bak'in takalmi sau ciki, sai baza k'amshi yakeyi, Duk tsokanan da Sani yakemasa ko ajikinsa, Burinsa kawai yaga Mami tashigo cikin shiri, Yanatsaye Hanunsa d'aya na cikin aljihun wandonsa yad'aga d'ayan Hanun yana duba agogo mai cain d'in silban da yake d'aure ahanun, Dai2 lokacin suka shigo ita da Dijah datake rik'e da flaks tana binta abaya, Kallonsa takeyi har suka iso shikuma idonsa yana kan Mami, zai yi magana kenan, Mami ta dakatar dashi tana nuna masa flakcs d'in hanun Dijah "karb'a ka karya kafin kafaramin wani coplain, Bin inda ta nunan yayi da kallo, sosai yayi mamakin yanda yaga Dijah so silent kaman wanda k'wai ya fashewa aciki take abu, jan kujera yayi yazauna ahankali ta durk'usa agabansa ta'ajiye flacks d'in dai2 lokacin Bintalo ma tashigo da kulan soyayyar doya da kw'ai ta ajiye tana gaisheshi, Mami tace "Khadijah d'auko cups kizo ki had'a masa tea, Tana had'a tea d'in shikuma ya tallafi hab'ansa yana kallon Hanunta, bai tab'aganinta cikin nitsuwa hakaba, saidai yasa aransa tana da dalilinta nayin hakan, watak'ila wani iban Albarkan takeson yi masa, Tana mik'a masa ta had'a ma Sani sannan ta juya ta tafi, Haka Mami ta tasashi gaba har sai da Yaci ya k'oshi sannan ta koma sashin Inna alokacin Dijah tana zaune akan itace ta Rafka tagumi, "khadijah je ki tattaro abun da sukayi break d'in ki shigo dashi, tana fad'an haka ta shige toilet, don watsa Ruwa, Zaune ta sameshi a inda ta barshi yana rik'e da goran Faro yana sha anitse gefensa Iro ne yana zabga godiyan irin kayan da Kb ya taramishi, Kallo d'aya yamata ya kau da kansa, har ta iso bai kuma kallon inda takeba, "Khadijah taji muryansani daga d'aki, amsawa tayi ta shiga da sallamanta duk da labulen ad'age yake, Kallonta yayi yana Murmushi "K'anwata yadai naganki haka? Ko kinajin Rabuwa da mutumin nakine Abokin fad'anki? Turo baki tayi "wayene Mutuminan? Da bakinsa ya nunamata Kb, da Harara ta kalli inda Kabir d'in yake yayi dai2 da lokacin da yajuyo yana kallo cikin d'akin, shima Hararan yasakarmata, atare suka janye idonsu, Sani ya kwashe da dariya, ya jawo wata Leda ya mik'a mata "Ga wannan wayan kiba wa Fatima kice mata tahad'a zank'irata, Gaskiya zanyi Missing naku Khadijah, don Allah inma tak'i karb'a kihad'a zan k'ira, Dijah ta gyara tsayuwa tana juya ledan ahanunta, "Yaya Sani ai dagani Har Bintalo ba mu isa karb'an wannan kyautaba, Saidai ka kaima Baffah inya karb'a to, Amma nasan innina karb'a zaimin fad'a tak'arasa tana ajiye masa wayan akan akwatinsu, Kai ya jinjina aransa yana k'ara yabama Tarbiyan Baffah Afili kuma yace "Naga dai ni yayankune Khadijah yanzufa munzama d'aya, "Duk dahaka wlh Baffah zai yi fad'a sosai, "Ok to badamuwa zanbashi, Tabi d'akin da kallo tace "Bayau zaku Kwashe kayanku bane? Cikin zolaya yace "Kabir yace yabar miki duk kayan d'akin, har frich d'in ki dinga shan Ruwan sanyi, Ta tab'e baki tace "baniso daga haka ta juya tafita, Cups d'in gaban Kabir ta sunkuya tana kwashewa dagangan ya saiti Fuskanta ya matsa Goran Faron dake Hanunsa, Ruwan ya tsartu ya wanke mata Fuska, tana d'ago kanta ta juya tafita batare da ta kalleshiba, d'an Murshin Gefen baki yayi yarakata da ido, Misalin 11:00 na safe suka fito kusan gaba d'ayan "yan unguwa sun Hallara ajikin Mototinsun, Sosai sukaji Rabuwa da Dr Kabir domin ba k'aramin amfana sukayi da zaman nashi, musamman wajen kula da lfynsu don tun kafin k'afansa ta fara warkewa duk wani mai cuta inyazo wajensa zai dubashi ya rubuta masa magani inkuma akwai awajensa zai d'auka ya bashi ya shashsha aikan Sani ya sayo masa magunguna acikin gari don mutanen wannan yanki, Tsaraba kam Kabir har yagaji da karb'a daga masu bashi zabbine, k'wai ne fruit ne kai har da masu bashi naira d'ari, d'ari biyu, Baffah kam Saniya yasa aka yanka aka sa ad'ayan motan seceurity, Sosai ya matsu Mami tafito su tafi, k'asa2 yake ta tsaki Gashi ko yak'irata bata d'auka, ahankali wasu suka Fara Raguwa, ahaka ya hango Mami rik'e da Hanun Dijah gefensu Bintalo ce da Ma'u da Jebu, Har suka iso bakin Motan yana kallon Fuskan Dijah ko ba'a fad'a masaba yasan tayi Kuka sai dai bai san dalilinta na Kukan ba, Kwantowa Mami tayi dai dai Kunnenta ta gayamata magana sannan tasake Hanunta ta shafi gefen Fuskanta ta shige Mota, ahankali ta tako kusa da Kabir da yake k'ok'arin Bud'e Murfin Mota, murya k'asa2 tace masa "Yaya Kabir Allah ya kiyaye hanya ku gaida gida, Kai kawai ya jinjina yana kallon k'wayan idonta, ya shiga Mota, gafen Sani ta Matso tace "yaya Sani Allah ya kiyaye hanya, "Amen k'anwata Baffa yak'i karb'an wayannan anma zan k'iraku da na wajen Iro. Yafad'a yana kallon Bintalo datake ta b'uya abayan Ma'u Ta gyad'a kai tana juyawa, Motansu ta fara juyawa zata tafi kenan sukaji ana buga Motan alamun su tsaya, Goggoji ce ta k'araso wajen, ganinta yasa Kabir saurin zuge gals yana dariya, "kai tsohuwa yau danafi bamu ganaba danamiki saki tara, "waneni Kabiru wlh natafi can waje gyatumace tarik'eni da tad'i, zaka tafi baka bani magani naba Kabiru, "na isa? Ai nabama Fatima ta kai Inna ta ajiye miki zata miki bayanin yanda zaki sha inya k'are kigayama Iro yagayamin awaya zanbayar akawomiki wani, Gogoji takamo Hanunshi tace Kabiru Allah yamaka Albarka yabaka zuri'a mai Albarka ta kunce bakin zaninta ta ciro gudan naira Hamsin tasa masa ahanunsa, da zobe mai kyau na azurfa "wannan Zoben ka adanashi duk lokacin da Allah yasa ka auri matan da kake sonta kaba ta wannan zoben nima Mijinane Allah yajik'an Rai yabanishi adaren amarcinmu, Kabir yana murmushi yace to Goggoji na gode sosai Allah yasaka, Hamsin d'infa? Kasha Ruwa ahanya, daga haka ta juya ta tafi, motansuma tayi Ribas tafara tafiya tacikin madubi yake kallon Fuskan Dijah da yake ta ambaliyan Hawaye, d'ad'd'aikun Mutane dasuka saura agun sai d'aga musu hanu sukeyi har suka bar wajen, Kwantar da bayansa Kabir yayi yana murza Zoben da Goggoji tabashi yana tunani magananta, yad'anyi Murmushi a fili yace "indai don so ake aure to har abada bazanyi aureba Goggoji don bawata mace dazan so har abada, bayan Mami ta. Tofah masu karatu kunji furucin Kabir🤔 Wai ya zata kaya gadai Kabir zai koma gida ga kuma Alhaji ya'u babban mak'iyinsa waishin yazaiyi randa sukayi ido hud'u da Kabir??... Kubiyoni *Gamasu buk'atan comments ko gyara ma wannan labari k'ofa abud'e take ga no. ta :08065091824: sai naji ku taku Ummu fatima* 😍 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣1⃣ Sani yayi kamar bai jishiba aransa yana addu'an Allah ya nunamasa randa zaikama Kabir da wannan furucin dayadad'e yanayi, Kwanciya yayi luf acikin sit d'in yana kallon motan Mami da yake tafiya kaman bazai tafi, Don sam Mami bata yarda ayi agudu da ita, shiyasa har yau tak'i canja tsohon drivernsu, juyawa d'ayan gefen yayi yana kallon motan seceurity sum airin tafiyan sauran motan sukeyi, yaja d'an gajeren tsaki afili yace "Wlh na matsu inganni acikin d'aki na gaskiya nayi missing Bed d'ina over, Sani ya kalli agogon Hanunsa, ka kwantar da hankali Minti goma kacal ya rage insha Allah, Wai Kb wani mataki zamu d'auka akan Alhaji ya'u ne? "kafa iya ma bakinka nagaya maka banison Mami tagane cewa yana da Hanu cikin maganan har sai kungama binciken ku kun gano kome. Sani ya d'an kalleshi "kana nufin har yanzu baka gamsu bane? Duk hujjojin dana baka basuyi bane? Najima ina zargin Alhaji ya'u cikin son ganin yaga bayanka, sai gashi zargina yazamo gaskiya yanzu da abunnan yafaru wlh ranan da suka tsare motocinmu da idona naga gayannan lokacin da yabi Motanmu yana Harbi sannan kuma da idona yanzu nake ganinsu tare da Alhaji ya'un, Sannan naji da kunnena suna hiran bayan maganan da Nafisa tagayamin yagaya mata, Bai kamata azuba masa idoba Kabir yakamata ada'auki mataki, Kabir yad'an Murmusa yana kallon waje yace "Tun kafin ka gayamin wannan magana nida Habib munsan komi, sai dai inason abi komi ahankaline, ko bakomi ubanane shi sannan kuma ina sa ran auren "yarsa don inason cikama Mami ta Burinta, don bata da Burin da yawuce haka. Tunda mai gadi ya wangame Gate d'in gidan, Kabir yake ta murmusawa har suka faka aka bud'e masa k'ofa yafito pert d'insa ya shige kai tsaye, komi na part d'in agyare yake fes dashi har yanzu k'amshinsa yana nan kaman koda yaushe, afili yace "wannan aikin Mami tace, uwa ta gari Allah yabani daman cika miiki burinki koda Hakan yana nufin Bak'in cikinane, indai ke zakiyi farin ciki shikenan, Yana shiga Bed room ya zube akan gado ya lumshe ido yana shak'an iskan dake shiga da fita ad'akin, photon Dijane yazo masa idonsa siraran Hawayenta da yake sintiri akan fuskanta yake gani da sauri ua zabura yatashi ya zauna afili yaja tsaki yace "stupid girl, ya mik'e yana k'ok'arin rage kayan jikinsa aljihunsa yaji abu ya ciro zobe da Hamsind'in da Goggoji ta bashine yayi Dariya yana girgiza kai ya zubasu akan Mirrow, ya shige toilet, *Bayan sati d'aya* Zaune yake akan kujeran k'ofan shiga part d'insa ya d'ora k'afansa d'aya akn Table d'in dayake gabansa yana waya da abokan aikinsa, kan yanda tafiyansu zata kasance, nan da sati biyu, Motoci ne guda biyu suka shigo gidan kusan ajere, d'aya nasu Abban Habib ne da uncle Musa d'aya kuma na Alhaji ya'u maida kansa yayi yaci gaba da wayansa batare da yakalli fitowansuba, Yana gama wayan ya tashi yashiga lambun gidan yana zagawa, jin wani abu yakeyi aransa mai kama da kewa, Sannan wani sashi na zuciyansa yana kamomasa photon irin shak'iyancin da Dijah takeyi yarasa meyasa hakan ke damunsa, yana cikin wannan Tunani yaji wayansa tana Ringin yana dubawa yaga Mami ya kara akunnensa, "kasameni afalo ta fad'a atak'aice sannann ta kashe batare da taji me yaceba, Zaune suke su biyu akujera d'aya Alhaji ya'u yana fuskantansu, yayin da Mami take tsiyaya Ruwa agaban Alhaji ya'u, ta koma ta zauna shikuma ya d'auka yafarasha yana d'an mata wasan da suka saba (wasan k'anin Miji, ) dai2 Lokacin ne kuma Kabir yashigo da sallama, har ya iso tsakiyan Falon Alhaji ya'u yana shan Ruwa, Kabir yasami guri ak'asa daf k'afan Mami yazauna, tas sukaji k'aran fashewan cup agurin gaba d'ayansu dama shi suke kallo ban da Mami da take kallon Kabir, Gaba d'aya ya dirieice har yafara tunanin ko magarki yakeyi, wani irin zufane yake ketomasa ta ko ina, jiya2 yagama narka mak'udan kud'i wajen canja takardun cpanin Kabir d'in yana mafarkin campani yazamo nashi sai gashi yayi mafarkin ganin mai campanin, Cikin tashin hankali yanuna Kabir "Dama kanan ataye? Kallon2 Abba sukayi shi da Uncle Musa, Mami tad'an Nisa tafara magana "kayi Hak'uri Dadinsu tun randa muka dawo da Kabir nake k'iranka awaya, dama nafidon sai kazone gaka gashi inshaida maka yanda akayi, Kabir yana raye bai mutuba dam.. Dasuri Uncle Musa ya katseta ganin zata ruguza musu plan, "Eh tabbas Kabir yana raye Dama hatsari yayi ahanyan Abujah likitoci suka tsinteshi kasancewan sun sanshi yasa suka rik'eshi agunsu basu sanar da kowaba, kodayake sun kaffa hujjan hakan dacewa yasamu matsalane ak'wak'walwansa, Har saida sukaga yafara warkewa suka sanar damu, tunda aka dawo dashi aka k'ira akan kazo kaga d'anka yana raye bai mutuba, baka samu zuwaba sai yau. Cike da mamaki Mami ta kalli d'an'uwanta dan batasan dalilinsa na b'oyema Alhaji ya'u zancenba, a ganinta ko za'a b'oye ma wani shi bai cancaci a b'oye masaba. Shikuwa tsaban Rud'anin da yashiga daga farko bai ji abunda akecewaba, sai kalman k'arshe yaji wato Karbi nada matsalan k'wak'walwa, Ganin irin kallon dasuka shiga masane yasa yawayence cikin k'arfin Hali yafara fad'a ta inda yake shiga banan yake fitaba, ya tashi yana fad'in shikenan tunda kunnunamin niba kowabane awajen Kabir saidai kurik'e aranku ina da rana zaku nimeni komin jimawa, haka yafice ko gani baya yi da kyau, yana karad'e hanya ya isa Mota, Kan Kabir nak'asa yanajin yanda Mami take complain d'in sam basu kyauta masa ba sosai suka fahimtar da ita cewa hakan duk a rarrashin kar yad'auka da zafi ne, Bayan sungama ne Mami tasanar dasu Waliman da take shirin shiryamasa in ya dawo daga tafiyansa, Da dare Kabir yana zaune afalon Mami suna Hira Habib yashigo da sallama Mami ce ta amsa cikin fara'a tanamasa Sannu gefe ya zauna suka gaisa, ya kalli Kabir da idonsa yake kan T.v yace Wai kai har yanzu baka canzaba? Yanzu dirowana garinfa nazo dubaka kana wani shanmin k'amshi, Kabir ya harareahi yana tab'e baki, "tom ni nak'ira kane? Kona ce kazo ka dubani? "kadai ji dashi gurgu kawai, yafad'a yana mai da dariyansa, ya mik'e yana kallon Mami da take musu dariya, "Mami yau me aka dafa agidannan? Kabir ya manna bayansa da jikin kujera yanata murmushi, ta wutsiyan ido Habib yake kallonshi yana cin abinci. Ikon Allah ne kawai yakai Alhaji ya'u gida dan baimasan irin tuk'in da yakeyi ba, ko gama perkin baiyiba ya bud'e murfin Motan ya fita a fallo ya tarar da Matarshi tana ganinsa ta mik'e cikin damuwa take tambayansa, Ko sauraranta baiyiba ya ciro waya bugu d'aya kila ya d'auka, "Kai Kila nagaji da rainin Hankalin da kakemin dama baka kashe Kabir ba kacemin ka kasheshi?, "What? Meka ke nufi Alhaji? Kodan baka gama bamu kud'inmu bane yasa kafito tanan? Kamar yadda nagayamaka ai Kabir saidai uwarshi ta haifi wani, amma shikam yayi nisa, Cikin zafi ya katseshi da kai kar kawomin maganan banza zanyi maganinka, daga Haka ya katse wayan, ya zube kan kujera, Rabi ta k'araso tazauna gefensa tana tambayansa, nan ya gayamata komi, Tad'an kalleshi to Alhaji ka kwantar da hankalinka mana kuyi magana na fahimta kai da Kilan wlh nikaina na matsu ayita ta k'are muci dukiya musha dukiya mu kwanta akan dukiya, *Oh Allah Duniya budurwan Wawa Allah yasa mufi k'arfin zuk"atanmu* Kar kugaji kubiyoni har yanzu ba afaraba,😂 *Ummu Fatima* Comments /corection 👇🏻 .08065091824. 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣2⃣ Batarufe Baki ba sukaga wasu k'arti sun kewayesu da bindigogi zata kurma ihu Kila yadaka mata tsawa, "Yimana shiru Munafuka inkink'i yanzu infasa wannan k'aton kannaki, Cikin takun isa da izza ya k'araso gaban Alhaji ya'u da yaransa suka kewayeshi da bindiga, K'afansa yad'aga yad'ora akan cinyansa, yana kallon fuskansa "kace kasan maganina ko? To gani nazo kayi maganina gani agabanka, Kai wlh kacika d'an Rainin wayo inmaka aiki ka k'i biyana? Sannan kanimi ka gayamin maganan banza? Cikin zafi Alhaji ya'u yace "Nabaku kud'inku kad'anne yarage ba gana biyankuba, Amma aikai ka ha'inceni kasan baka kashe Kabir ba kazo kacemin ka kashe yanzu Haka daga gidansu nake, da idona naga Kabir haba wannan abu dame yayi kama? Shekara nawa ina farautan wannan yaro abu ya gagara kumama yanzu sai dana gama asaran dukiyata kafin ya b'ullo baziyuwaba!!! Yak'arasa maganan cikin k'araji yana taune Hak'ora, Kila yarik'e hab'a yana ksllonsa cike da kamaki, "ya'u bansanka da shaye2 ba nadai san ka k'ware wajen son kud'i, Anya ko dai kayi gamone? Kabir d'in da na fatattakasu da bindiga shi da drevernsa Sannan a idona suka afka cikin k'atuwar Gada wlh ko akan laya yake kwana bai isa fitowa har yataka doron k'asa ba, "Wlh dagaskene Kila uwarsafa bak'araman shu'uma bace yanzu haka wani tsatsubenta tayi masa kafin yafita me zai hana kuma kufara bin Bokaye kawai akashe shi da Magani, inji Rabi, Shiru Kila yayi yana nazari tabbas ya yarda akwai sihiri acikin wannan lamari inba hakaba Kabir basu isa su tsiraba, Alhaji ya'u ya mik'e yana zagawa a Falon cikin tashin hankali ya k'araso gaban Kila, "yau nine ka d'ibo yaranka zaku kasheni? Bismillah ku kasheni koma na huta fa wannan bak'in ciki, dai ga Nasara sai asamu fail!! Why??? Yak'arasa cikin shouting yana jijjiga Kila, Rabi ta k'araso ta dafa kafad'ansa, "ka kwantar da Hankalinka Alhaji badai kace yasamu matsalan k'wal'walwaba? Aini inagama angama wannan, ta matso fa bakinta dai2 kunnen Kila ta mishi maganan da shikad'ai yaji, wani mahaukacin Dariya yayi yadafa kafad'an Alhaji ya'u "Dama kana da mace irin wannan agidanka kasamu muke tashan wahala? Bani 2 days, daga haka ya juya yaransa suka rufa masa Baya, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Washi gari Kabir suna zaune a garden shi da Habib daSani mafi yawancin Hiran Su biyu ne sukeyi jifa jifa ne Kabir yake ansawa yafi maida hankalinsa kan Lap top d'in dake gabansa, Sani yana ta latsa wayansa cikin sa'a yasamu no. Da kusan Kullum sai yanima yajita akashe, harsaida yakusan tsinkewa kafin aia d'aga, bako sallama yace "waye? "kai lro baka iya sallanaba, to Sani ne meyasa Kullum inna k'ira inji akashe? "Ayyah Sani wlh kuwa inazuwa gona ne shiyasa nake kasheta in ajiye agida, dariya Sani yayi sosai sannan yace "to da Allah ka kaima Fatima wayan, "to barin kaimata kuna lfy ko? Ya Likita yak'ara ji da jiki? "Alhamdulillah yanzu yatashi daga gurgu yadawo mai k'afa yafad'a yana dariya yana kallon Kabir da yanayinsa ya canza, Cikin sanyin murya suka gaisa da Bintalo, sai janta da magana yakeyi tana sharewa, "ok tunda kin k'i muyi Hiran ba ma Khadijah mugaisa, "Dijah bata da lfy tana kwance amman dai barin kaimata, "Subhanallahi meya sameta? "wlh wai ciwontane yatashi, Asanyaye yake Amsa gaisuwan ta jin yanda Muryanta yake fita, yad'ago yana kallon Kabir da yake kallonsa bako k'iftawa, Yace "to ga mutuminki barin bashi kugaisa, yakara masa wayan akunnensa, Zuciyan Kabir sai bugawa yakeyi da sauri2 amon Muryanta nazagawa duk sassan jikinsa, Hello kalman da take ta fad'a kenan, Dak'ya ya iya cewa ke kincikamin kunne da Allah kiibawa Fatima wayan, shiri yaji tayi sai sautin numfashinta da yake fita ahankali, Sani yacire wayan a kunnensa yana magana jin baiji amsabane yasahi ya kashe, Habib kam saibin Kabir da Ido yakeyi yana son fahimtan wani abu, Kusan minti biyar gurin yayi shiru can Kabir yace ma Sani wai waye Ba lfyn? "Khadijah yabashi amsa tak'aice, shiru yayi sannan yace "Wai meyasa meta? "gaskiya ban saniba, "k'iramin lron kace yaba ma Fatima muyi magana, cikin sa'a da yak'ira Bintalo ce ta d'auka ya mik'amasa, "Hello mamata kina lfy? "lfy Likita ya Mamo? "lfynta k'alau wai tun yaushene yarinyannan bata da lfy? "takai Sati akwance, "Ankaita Asibitine? "Eh, shiru yad'anyi ya sauk'e ajiyan zuciya, "ciwontannane? Ko wani abunne? "Eh naji Baffah yana cewa wai ciwon tane, Cire wayan akunnensa yayi batare da yakuma cewa komiba, ya mik'a ma Sani yacigaba da opreting system d'in dayake gabansa, Cike da zolaya Habib yace "Gurgun birni wai waye ba lfy naga duk kawani diririce, Anyah kuwa Gurgu baka shiga tarkon *Dijah k'aya* ba kuwa? Afusace Kabir yad'ago yana masa wulak'anceccen kallo, "Look Malam kar kagayamin maganan banza kanaji? "Sory man meye maganan banzan? Dan nace ka kamu da soyyayan Khadijah sauran muje musha biki kawai, "God for bit ko kamanta he is my petient, daga Haka ya mik'e ya tafi don ua lura inyaci gaba da zama agun zasu b'ata masa rai don yanaga ko mata sunk'are badai Dijah bakam. Yana dab da k'ofan Falo ya cikaro da Nafisa, wani wawan tsalle ta daka zata hau jikinsa yayi ta maza ya kauce ya bata guri da wowa tayi tana k'ok'arin mannewa ajikinsa yana nunata da yatsa, "hey stop! Haba Nafisa yaushe zakiyi hankaline? Swagwb'ewa tayi kaman zayayi kuka haba Kb kabarni inyi murna na watanni nawa rabon da inganka? Kaga halin danashiga na rashinka? D'azu nadawo kawai naji su Dady da Mamanmu suna magananka duk da ban gane me suke cewaba na fahimci ansamu lbrnkane, shine nazo inji awajen Mami yanzu takece min wai kadawo kana gaden, Ganin bazata gama surutunba ane yasashi bin ta gefenta ya wuce ya shige ta rufa masa baya sukaje suka k'arasa agaban Mami, Washi gari yakama Ranan Asabar aran ne kuma zasuyi tafiyansu aggagauce ya shiga kasuwa ya sayi magun gunan Khadija ya dawo yaba ma Sani yace lallai yakaimata ayau Don yak'ira Baffa jiya ya mishi bayanin jikinta nan sukayi sallama shikuma ya wuce air pot, misalin 12:00 na Rana, jirginsu Kb ya d'aga zuwa England sai muce ayi seminer lfy, Bayan tafiyan kabir da kwana biyu akasa bukin Bintalo da Sani sati biyu cif akasa, Muje zuwa...... *Ummu Fatima ce* 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 *Jinjina Gareku My Fans wlh inajin dad'in Addu'o'inku gareni ba kad'anba Allah yabarmu tare* *Don Allah inkuji wani kuskure kumin gyara k'ofa abud'e take zaman tare kenan in d'an'iwanka yai ba daidaiba ka guaramsa, Nagode sosai,* 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣3⃣ Dijah! Wai gashi inji Baffa ki k'arasa shan maganinki, Dijah da take kwance akan k'atuwar katifan da ta gada awajen Kb 😆 yitayi kaman batajiba, dataga Bintalo zata matsamata sai ta d'aga k'afanta kaman irin agigin Baccinnan ta d'oramata awuyanta, Bintalo ta ture k'afan, Dijah tasake d'agawa ta d'oramata akanta, Afusace ta saiti cinyanta ta d'akamta duka "iyi kinga kin fara farfafad'owa Rashin mutuncinki yafara dawowa aifa banmanta abun da kikamin d'azuba. Azabure Dijah ta tashi tana sosa wajen, ta tak'ark'are ta k'walla uban k'ara, "Wlh bazan yardaba sai na rama tana kuka takama Bintalo da kokuwa, Nanfa kokuwa ya kaure, tun Bintalo tanabiyemata ta maida abun wasa har ta gaji tafara Bata hak'uri, "Kiyi Hak'uri Dijah na kinga baki gama warkewaba, "Nidai sai na Rama ko kuma inje ince ma Baffah jiya naji kuna iskanci a waya keda yaya Sani. "wai ke Dijah meyake damunkine? Don kawai nace nima inasonshi shine iskancin? "A'uzubillahi sake maimaitawa kikayi? 😳 narantse sai nafad'a tunma bakije birninba kin fara iskanci, ta fauce Hanunta acikin na Bintalo zata tafi Bintalo ta rik'ota kiyi Hak'uri Dijah ki rama dukan ince shikenan, "nafasa Ramawa zanje kawai ingayama Inna kar akaiki Birni kije ki kwaso abun kunya. Dariya Bintalo tayi sosai har tana sunkuyawa, kije kifad'a nima sai nafad'amata Hiran da naji kunayi keda Jebu jiya, daga Haka tafice tabarta agun. Gyara kwanciya Dijah tayi akan katifa ta d'ora kanta akan pillow tana shak'an k'amshin turaren Kb dayazamo mata jiki, Don tun tafiyan su Kabir tamayar da d'akin wajen zamanta kwanane kawai batayi a wajen k'anshin turaren da yake fesawa har yanzu yana d'akin kaman yanzu ake fesawa itakuma a duniya k'amshin yana mata dad'i. Tun ana biki saura kwana Biyar Mami sukazo da kayan sayan baki dakuma d'inkunan da Amarya zata saka dasuran abun buk'ata kafin akaita, don dama Baffa yace a ajiye mata lefenta acan tunda nan za'a kawota. Tun Randa Mami ta dirk'o take fafatawa da Baffa akan yabata Dijah sutafi fir yak'i amincewa. Suna zaune da Dijah tana nunamata sakamakon Karatunta tafara wani tunani itadai tanason yarinyan aranta, tanason ta taimaka mata tasamu karatu mai inganci, "khadijah kinason kicigaba da karatunki? Dijah ta d'ago tana kallonta, tace "Eh inason incigaba Hajiya wlh inason in zamo mai aiki gidan T.v Mami tad'anyi Murmushi tace nifa Mamin kece ba Hajiyaba, kinji? Ta gyd'a kai, "Kinason intafi dake kije kiyi karatunki acan? Dijah tazaro ido "Eh inaso amma Baffana bazai yardaba, "Karkidamu nasan Hanyan dazanbi lnsha Allah zai yarda dake za'azo bikin Fatima kinji? Kayan da tazomata dasu ta bata sannan ta nunamata yanda zatayi amafani da wasu. Washi gari Mami da zata tafi tashiga wajen Baffa tajima kafin tafito jiki ba k'wari, Dijah tana ganin haka tasan Baffanta bai aminceba. Ahaka tamusu sallama Har jikin mota suka rakata tafi. *Ranan Juma'a* shine Ranan da Baffa yasaka d'aurin auren Bintalo awannan Rana mutanen Rugan Juma sunga Abun Mamaki dayawa wasu kam sun sadauk'ar cewa Baffa yasayar da "yarsa mai Hankali yabar Mashiririciya agida sakamakon Irin Motocin dasuka shigo garin wanda tsawon Rayuwansu da yawansu idonsu bai tab'a Ganinsuba, gasu fa tsaban yawa nanfa akafara gutsiri tsoma hatta matan dasuke cikin Gida lbr yakaimusu haka wasu sukazo sunayima Bintalo kallon k'arshe kallon muhad'u a darussalam, wasu sai lbrai sukeyi wata wani yazo daga birni ya kashe kud'i mai yawa ya aureta asai ba'asanta d'an yankan kaibane ana kaitan shikena haryau shekaru kaza ba lbr. Ire2 labarun da akeyi kenan agidan bukin wannan tanagamawa wancan taba dana ta, Inna kam yitayi kaman batasan me suke nufiba dondama tasan za'afad'i abunda yafi haka. Hakadai har 'yan kai Amarya sukafara shiga motoci, nanma ba kowa bace tayarda tashiga don sunce basu shirya kai kayikansu ma 'yan Birniba. Sai Daf Magriba suka isa Gidan Mami aka kaisu kai tsaye, wani k'aton pat aka ajiye Amarya da Bak'inta, Hidiman da aka musu ba'a magana, Mami tana idar da Sallahn Magriba ta shiga pert d'in Bintalo tana ganinta ta lullub'e fiska dariya tayi tace kwantar da Hankalinki Amarya ba gunki nazoba nazo niman 'yatace, tazauna agefe suka gaisa da jama'a annantace musu Ina Khadijah? Can ta hangota suna zaune dasu Ma'u Taje ta kamo Hanunta suka fita, bata ajiyeta ko inaba sai part d'inta, Wani d'aki dayake cikin Falon k'asa ta kaita da alamu kayan ciki basufi sati dasawaba komi sabone dal ad'akin abakin k'ayataccen gadon dayasha gyara ta zaunar da ita, Ta jawo stool d'in Mirrow ta zauna tana fuskantan ta. "Haba Khadijah uwata!! Kinzo konimana bakiba kinacan cikin 'yan'uwanki kin shareni nikuma inannan ina d'okin ganinki, Murmushi Dijah tayi tana bin d'akin da kallo zuciyanta sai Harbawa yakeyi da sauri2 Haka kawai yau kuma taji wani iri game da Mamin Anyah kuwa Maganan mutanen garinsu bazai tabbataba irin wannan Gida? Ashe haka suke rayuwa shine har suke iya zuwa Rugansu suna zama. Gaskiya itama yaukam tana ganin sayar dasu za'ayi dukansu, Mami ta kamo hanunta kaman tasan abun da take tunani tace "ki kwantar da Hankalinki Khadijah Bazamu tab'a cutar dakuba insha Allah. kusa aranku kowa da yanda Allah ya tsaramasa Rayuwansa wannan shine banbancinmu daku ba wani abuba, kinji ko? Dijah ta gyad'a kanta tana cigaba da kallon d'akin a tsorace Mami tace ina zuwa ta fita Dijah ta tashi tana k'are ma d'akin kallo ahankali tana taku, har ta iso gaban Mirrow ta lek'a azatonta taga fuskanta sai kawai taga wata matashiya atsaye ta hard'e Hanunta tana kallonta gefenta kuma watace atsaye amma bata ganin fuskanta, arazane tasa tafin hannayenta ta Rufe Fuskanta ta tsala ihu mai tsanani da sauri Mami da sauda sukayo kanta Mami ta rik'ota "Khadijah menene? "wayyo Allah na don Allah amaidani wajen Baffana wlh bazan sakeba Don Allah ku maidani, "wai meye kimin bayanimana khadija?? Aljanu nagani acikin Madubi don Allah kukaini Baffa yamin Ruk'iya. Mami ta dad'a rik'e Hanunta "ba Aljanu kika ganiba Khadija mune, "wlh banyardaba waima kud'in ta ina kuka shigo waiyo na shiga ukuna. Duk maganan da takeyi idonta arufe takeyinsa cikin kuka, Sauda ko me zatayi inba dariyaba, Dak'yar Mami ta shawo kan Dijah har ta yarda ta bud'e idonta, "Munshigo munsamu kina kallon d'kinki Khadijah shiyasa muka tsaya muna kallonki, Mu kika gani a madubin ba Aljanuba kinga wannan tanumata Sauda ita kikagani a mdubin ko ba itaba? "itace to amma ta ina kuka shigo? "ta k'ofa muka shigo Khadijah ki kwantar da hanakalinki, Nan d'akinkine ke kad'anki na kawomiki k'anwanki ta gwada miki yanda zakiyi wasu abubuwane, kallon sama da k'asa tayima Sauda sannan ta kalli Mami "Wannan gundu memiyance k'anwata? "Af Addanki ce na manta, Sauda ki nunamata yanda zatayi amfani da bayan gidan tayi wanka ga kayanta akan gado intafito tasa sai kuzo muci Abinci, daga Haka ta juya ta fita. Sauda tana Murmushi tace "zomuje Beutiful girl kina da kyau Amma don Allah karkisake yin irin wannan k'aran daga gani kinsaba da shine ko? Kanta ta girgiza har yanzu atsorace take cikin 'yan mintuna kad'an, sai ga Dijah ta koma Khadijah tare suka fito suka tarar da Mami akan Dinining suna waya da Kabir, *Kuyi hak'uri Fans bayawa wlh inacikin damuwa pls pray for me* 🙏🏼😭 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 *Masoya masu k'irana sumin Addu'a da masu min massage na gode sosai kuma Allah ya biya muku Buk'atunku na Alkhairi nagode sosai Ummu Fatima taku ce* 🤝🏻🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣5⃣ Sauda ta jawo mata kujera ta zauna tafara saving nasu, sai da tagama zuba na kowa ta zauna dai2 lokacin Mami ta gama wayan ta kalli Dijah ta ke takure acikin kujera "Kici Abinci Khadijah, nanfa gidankine kidaina d'ari2, Haka suka ci Abinci Mami tana musu Hira jifa2 takansako Dijah aciki dak'yar tad'an saki jikinta, Rana ta farko arayuwan Dijah data kwanta dasunan Barcin dare ad'aki ita d'aya gaba d'aya jitayi d'akin yamata mugun girma Allah sarki Bintalona ta fad'a tana share guntun Hawayen da yagangaromata, juyi ta dinga yi ahaka har bacci yayi gaba da ita. Washi gari akaci gaba da shagalin buki yayinda Mami tad'auko masu Gyaran Amarya nagaske duk abunda akyi wa Amarya Mami tasa anyima Dijah, Kafin yamma inkinga Amarya da k'anwanta bazaki ganesuba gaba d'aya kamanninsu ya canza, aharaban Gidan aka gudanar da tsararren Walima daya d'ibi maza da Mata, Angoda da Amarya sai Haska waje suke kaman wasu taurari, sai daf Magriba aka tashi, Duk abunda akeyi Dijah tana takure akan kujera dama ita ba gwanan shiga taroba, gawani Kwalliya da akamata gaba d'aya tana jin fuskanta yamata nauyi, tun daga nisa tajiyo Muryan sani yana k'wala mata k'ira ta tashi ta isoshi sai Kallonta yakeyi yana murmushi "Khadijah kece haka gaba d'aya banganekiba? Murmushi kawai tayi tace " ya Sani kaima ka ganka kuwa da muryanka kawai naganeka, Kai da Bintalo sai kace ansakemu ku wani k'ira. Sani yad'an had'e rai "ke Daga yau nasoke wannan Sunan Aunty Fatima zaki dinga cewa ba Auntynki bace ba, Dijah ta k'yalk'yale da Dariya "ok dariya ma nabaki? Insake jin sunan abakinki, Zo muje kigaisa da su Hajiyata, yana tafe tana binshi abaya suka shiga pert d'i n da 'yan'uwansa suke, sosai Hajiya taja Dijah ajiki, tajima awurin suna Hira, Harsaida Mami tanimeta. Bayan Walima ba abunda aka kumayi awajen don Mami tace Albarka ake nima baza'ayi abunda yasab'a ma shari'a ba, Sai washi gari aka kai Amarya gidanta tare da Rakiyan 'yan'uwata, Bakaramin kokari Mami tayiba Wajen tsara gidan Amarya komi yaji saidai fatan Allah yaba da zaman lfy, Washi garin kai Amarya ne 'yan'uwanta da 'yan'uwa Ango sukayi shirin komawa Garinsu, lokacin dasukazo tafiya and'an fafata da Dijah don tace sam Baffanta bai Amince ta zaunaba, Harsai da Mami ta k'irashi awaya aka bata yace mata ta kwantar da Hankalinta zai zo ganin d'akin Amarya daganan sai su dawo tare (kamar yanda yake a Al'adan garunsu bayan Amarya tacika Sati Bab🙏🏼😭 anta yakanje ganin d'aki,) Da kad'an kad'an Dijah tasaki jikinta da Mami sosai yanzu take jin dad'inzaman gidan haka tafannin abubuwa Sauda tana koyamata Sosai, tare suke shiga kicin da Mami suyi Abinci kasancewan dama Dijah bata da son jiki shiyasa ta dage kafin tacika wata uku ahanun Mami tuni ta goge ta iya abubuwa da dama, time to time takanbi Sauda suje gidansu nanma bak'aramin Experians take samuba, Mahaifiyar sauda tana bata kulawa sosai don haka tazamo bata da matsala Dijah tana da wata Hud'u cif Mami tasamamata gurbiny karatu a Polytechnic, Ita da kanta tad'auketa a mota takaita har cikin makaranta wajen Aminiyanta da take koyarwa a wajen takaita Malama Sadiya, a Office tasameta ta tareta da fara'a suka gaisa, ''yau wata Rana Hajiya Fati kece a Office d'ina? Gaskiya baki da kirki gaba d'aya kingujeni, Mami tayi dariya tace "yanzumma bahaka kawai nazoba nakawo miki Amanar 'yatace, gatanan tana nan Depertmen d'in Mass communication, Malama Sadiya ta kalli inda Dijah take "Masha Allah Hajiya Fati 'yar waye? "yatace pls don Allah inaso asamata Ido kinga Bak'uwace batasan kowaba kar abarta da k'awayen Banza, "Ok bakomi akwai 'yata Nana zanhad'asu surik'a zama tare, To nagode Mami ta fad'a tana mik'ewa dukansu tare suka fito suka tsaya ajikin Motan Mami, Malama Sadiya tak'ira wayan 'yarta, ba'a jimaba sai gata tazo wajen, kallo d'aya tayi ma Dijah tahau yatsina fuska saidai tagai da Mami cikin girmamawa, Nan mahaifiyarta tagabatar mata da Dijah amatsayin Sabuwar k'awa sannan ta gargad'eta da kar tabarta tayi k'awance da wasu shashashun k'awaye, Mami tadafa kan Dijah tace "Khadijah kikula kinji? Kiyi abunda yakawoki, inkuntashi Driver zaizo ya d'aukeki akwai no. sa awayanki sai kik'irashi, cikin girmamawa tace mata "to" Nana tana gaba Dijah tana baya ahaka suka isa ajin, Nana tak'arasa wajen K'awayenta tad'an sukuya ta musu magana akunne gaba d'aya suka kwashe da dariya suna kallon Dijah suna nunata da yatsa, Wani irin malolon bak'in cikine ya ziyarci Dijah. *pls Karku manta dani cikin Addu'o'inku inkayi ma d'an'uwanka musulmi Addu'a mala'iku zasu maka kutaimaka 'yan'uwana* *Nagode Nagode Nagode*🙏🏼 Mmn temah 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 *Gaisuwa Gareki* *Maik'rago* 😍 *Maryam Tijjani* *My Bysty Mmn Hydar* *Mmn*✌🏻 *Balkisu* mai gadon Zinare🤓 *Kemxee* 😁😍😜 *Allah yabar k'auna* *Hajara sarkin complain ai ban isa inyi tuya inmanta Albasba kema kina nand'ina* ❤ 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣6⃣ Ab'angaren Nafisa kuwa, bayan Dijah ta shiga d'aki Mami ma ta haura Sama, Afusace Nafisa ta tashi batare da taci Abuncinba, ko jakanta bata d'aukaba, haka tafice batako bi takan Motan da yanzu ta matsa ma Dadynta yasayamataba, don batason Mamin ta fahimci tayi Fushi asiyasa take sonbinta, okada ta hau ya sauk'eta har cikin Gidansu, ko kud'insa awajen mai Gadi yakarb'a dam batako bi takansaba tayi wucewanta, Afalo ta tarar da iyayen nata kowannesu yayi tagumi, kowa danashi damuwan jikin Mamanta tafad'a tasaki kuka mai tsanani. Tunkafin su tambayeta cikin Kuka tafara magana. "Mama banagaya mikiba wlh Mamin Kb ce tahana shi ya Aureni, Duk son da datake nunamin na k'aryane yanzu abu kad'an sai tanimi tab'atamin Rai nidai wlh inban Auri Kb ba Mutuwa zanyi zankashe kaina. Afirgice dadynta ya taso yazo kusa da ita "a'a Nafisa kidaina wannan furuncin ke d'aya yanzu nake gani inji sanyi araina Anyi ma d'an'uwanki Asiri inaji ina gani yanzu yamin Nisa, Kidaina furta zaki kashe kanki, Waye Kabir? Da Har zaki kashe kanki akansa, Muddin yadawo k'asannan bashi da mata sai ke ninagayamiki wannan. "gayamin me Maminsan tamiki yanzu? Mamanta ta tambayeta, cikin b'acin Rai. K'arya da Gaskiya Nafisa tafad'amusu afusace Maman ta tashi tana surfa Bala'i "Barinje insameta, lallai Fatima tasamu waje, Duk zuri'ansu bawanda zata kawo ya fiki gadara da wannan gidan keda Gidan Ubanki, shine har zata d'ora wata kucakan k'auye akanki dan samun wuri. Yau za'ayita ta k'are Kabir kuwa kinma aureshi angama ko tak'i ko taso. Tana yafa gyalenta zata fita Alhaji ya'u ya kamota, "Karkiyi haka Rabi kefa kika shirya komi ko kinmantane? Kiyi Hak'uri har plan d'inmu yagama shiryuwa, k'iris yaragefa. Wani Dogon tsaki taja tace "Wlh daka barni naje naci mutuncinta tukun, naga batasan kawaiciba. Kunnenta ya matso yagaya mata magana, komawa tayi tazauna tana Murmushi tajawo Hanun Nafisa da ta baza ido da Kunne tana sauraransu. "kiyi Hak'uri Nafisata kwana kad'an yarage Mafarkinki yazama Gaskiya zaki Mallaki Kabir yanda kikeso Kinji? Ta gyd'a Kanta Alaman Eh sannan takalli Maman, "Wlh Mama sai Naci Uban wannan yarinya "yar k'auyen tun Randa nafara ganinta naga tanamin Kallon Raini, Natsaneta Kuma wlh sai na gyaramata zama. "Eh karkiyarda wata 'yark'auye takawomiki Raini, keda Gidanki, ayanzu kinmafi ita Fatiman Gadara da Gidan da kin Auri Kabir Magana ta k'are Gida yazamo Naki. Wani Murmushin Farin ciki tayi don Aduniya ba abunda kesata cikin farin ciki irin ace da ita Matar Kabir. Dahaka ta tashi takoma dan dama da shirinyin kwanaki taje Gidan. Sannu Ahankali Rayuwa take nisa ma Dijah. Rayuwa takeyi cikin Aminci a gidan Mami dan ba k'aramin kulawa take samuba ta kowani ab'angaren Mami tazamomata katanga sosai Dijah ta Kile tawaye, ta ko'ina, ab'angaren karatuma sambata da matsala tanasamun kulawa tanan fanni awurin Jamila da Auwal dayagama macewa a Son Dijah tun yana iya b'oyewa har yafito dashi fili itama tun tana sharewa Har tabada kai bori ya hau, ma'ana yanzu acikin school bawanda bai san da soyayyan dake tsakaninsuba. Yau Juma'a shine Ranan da suka kammala jarabawansu na karshen 1semester. Ajere suka Jeru da Jamila suka fito bakin gate suna tafiya suna tad'awa d'an Gefe suka samu suka zauna, sai Ga Auwal, tunda Dijah tad'ago ta kalleshi yana mata Murmushi ta sunkuyar da Kanta, yad'an matso, yace "Aunty Jamila Don Allah kitaimaka min Khadijah tak'i ban Adress d'inta Har yanzu, gashi anyi Hutu yakamata ace na isa cikin Gida Ansan dani aiko? Jamila tayi Dariya "Kar kadamu Auwal a duk lokacin daka shirya kazo zand'auke ka inkaika har Gidansu, "Kai Jamila Amma wlh nagode sosai banda kamarki, Barinje ana jirana sai munyi waya daga Haka ya wuce, Dai2 Lokacin driver yazo d'aukan Dijah, Jamila tace "to Khadijah sai munzo Dijah tana dariya tace "Wlh Jami ni kunya nakeji to inyazo sai ince ma Mami Me? "Anzo Hira wajenkiman ko kinfison sai ya turo yafara Zuwa? "Zandai yi shawara pls karki wani kawoshi, zanyi magana da Sauda tukun. "to sarkin kunya Inajiranki Dariya kawai tayi tashige Mota. Tun shigowansu Dijah take bin Gidan da kallo bak'aramin Gyara akayi ma Gidanba ad'an fitanta daga safiya zuwa yanzu har Anfente gidan tsaf ga gyaran Da 'akayiwa furanni abundai ba acewa komi. Ak'ofar dazata shiga ciki tayi kicib'us da Nafisa, kallo d'aya zakamata ka fahimci tsantsan Farin cikin datakeciki, ta gefe Dijah tarab'a zata wuce, cikin zafi Ta fincikota tayi baya da ita, tana zabga mata Harara, "ke wai me kika takane? Gidan na Ubanki ne? Dahar zakizo ki bugeni ki wuce? Indan nace bazaki shigaba kin isa kishigane? Taja dogon tsaki ta d'ora da Banza 'yar k'auye kawai, tajuya fuuu ta shige tabar Dijah awajen tayi sakare tana kallon Hanyan databi. Kusan Minti biyu sannan tashige ciki, kai tsaye d'akinta ta shige da Abu biyu aranta na farko abunda Nafisa tamata na biyu tana mamakin yanda Gidan yakoma hatta Falon ancanza masa komi. Tashige d'akinta komi na d'akin ancanza zu yasha gyara komi fes2 sai k'amshine ke tashi ga Mamakinta har suturanta ancanza mata sabi tun daga English wears, Harsu Atamfofi. Kan mirownta cike da kayan kwalliya iri2 Ta fito daga wanka kenan taji ana Nocking ba k'ak'k'autawa, da sauri ta tashi tanufi k'ofan, ta bud'e. Tsohuwace fara fat doguwa da ita kallo d'aya zaka mata kasan data zuba kyau da gayu alokacin K'uruciyanta, wayayyiyace sosai da sosai Sannan Hutune ya ainihin b'oye shekarunta, don Azahiri ta manyanta da yawa. Irin Kallon da Dijah take binta dashi ne yasa tsohuwa d'an had'e Fuska, Tace "kebaki iya tarban bak'oba ko? Ko dayake lefin Uwankince data Aiko batazo da kanta tace kije ki gaida Uwar gidankiba. Barinje inturo miki ita. Daga haka ta juya, Murmushi Dijah tayi sosai ta tuno mata da Goggoji. Tana shirin Rufe k'ofan kenan Mami ta iso. "Khadijah tund'azu naturo Nafisa tak'iraki Kizo ki gaida Iya bakizoba har tagaji ta biyo sawunki. Kame2 Dijah tashigayi don ita ko idon Nafisa bata ganiba balle tace tazo. "Maza shirya kizo Kugaisa, inajiranki anan to tace, Sannan tajuyo tana dariya gami da d'an yarfe Hanu Mami Sabbin Kayan wadrop d'innan duk nawane? "Eh Nakine Khadijah duka, wasuma suna Gun d'inki, cike da Murna tace Nagode Mami Allah yasaka da khairan. Ameen Shiga kisako kayan kisameni ad'akin dake gefen nawannan, kar iya tayi Fushi Mahaifiyar Dadyn Kabir ne yau da safe tazo taryansa. Af na manta bangayamikiba, Gobe insha Allah Kabir zai dawo zasu taso da Asuba. Daga Haka Mami ta wuce tabarta tsaye awajen Kimanin Mintuna 2 Dijah tana tsaye a wajen tarasa mema zata Tuna dan ita azahirin Gaskiya ta Manta da Kabir. Cikin mutuwan Jiki ta zira douwar Riga na Material fari mai Jajayen flawowi tayi Rollin da jan gyale, tafito Shar da ita Fuskanta ba Kwalliya ta nufi d'akin da Mami tagayamata. Tun shiganta iya take tamata tsiya kin wani saka jan mayafi sai tashin Tirare kikeyi ancemiki zaki tsoratanine? Itadai Dijah Murmushi kawai takeyi suka gaisa nanfa Hira ya kaure dandai Iya badai Tad'iba kam, Gata da saurin sabo, da Mai da d'an wani nata, tana da dattako da kara, sosai Dijah taji dad'in Hiran nasu tasake da ita sosai tare sukaci Abinci. Da dare yayima anan Dijah tace Mami tabarta su kwana. Labarai kam Dijah tashasu duk yawancin Labarin na zaman takewanta da Mijintane, Dijah kam daga baya lbrn kunya yake bata dan haka tayi bacci ba shiri. Dukda dogon Hiran dasukayi bai Hana Iya tashin yin Nafilanta datasaba Na dareba, har aka fara kiran sallah Asuba sannan tad'aga Dijah, tare sukayi Salatul fajri Wanda Manzon Allah (S A W) yace yafi Duniya da Abunda ke cikinta. Bayan Sun ldar sukayi karatun k'ur'ani tare. Sosai Dijah tayi mamakin yanda tsohuwan take Fitar da Kartun k'ur'ani mai Girma. Shida dai2 Dijah tafito gaida Mami bak'aramin Mamakin ganin Mamin a kitchen tayiba awannan lokacin. Bayan tagaisheta tace "Mami Da Asubannan kika shiga kitchen? Yaufa Asabat ne pls Mami kije ki huta. Da Dariya Mami ta kalleta tana tuno complain d'in Kabir duk lokacin da yaganta da safe haka. "yau Kabir zai dawo Khadijah shiyasa nashigo dakaina inshiryamasa Abinci yanzu haka yana jirgi. Jinjina Kai Dijah tayi tana Mamakin irin wannan Soyyaya na d'a da uwa. Tare sukayi komi suka gama, Dijah da Indo mai aiki suka shirya komi akan Daining, bata jira komiba ta wuce d'akinta tahaye gado dan tsaban bacci take ji taso tayi wanka amma ina Bacci yaci k'arfinta. Wajajen Goma dai2 ta dinga jin hayaniya acikin bacci tashi tayi tazauna tana mutsikke ldo, Sai da ldonta yad'an washe ta yaye labulen Windown tana lek'a inda taji Hayaniyan yafi yawa, jibga2 Motoci ta gani aharaban Gidan sai sceuirity dasuka kewaye wata mota guda d'aya, Cikin Isa yasako k'afansa yafito Fuskansa d'auke da Murmushi da Farin Ciki sai Hanu yake basu suna Gaisawa, bata iya Hangoshi gaba d'aya Amma tayi Mamakin yanda yakoma. Wucewa Gaba yayi Rataye da suit d'insa awuyansa, nan suka Rufa masa Baya, sauri yakeyi kaman zai tsaga k'asa Burinsa kawai yaganshi agaban Maminsa, ldonsa suga Mami ji yake kaman ya shekara goma baigantaba. *Ummu fatima* 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *Fatan Alkhairi gareku Manyan mata* *Maryam Ahmad paki* *Fauxia m Bala* *Ummu Nabil* *mrs Makama* *Mrs Mansur* *Jidder* *Aysha Bagudo* *Maimuna matan Abdoulaye* *Munira* *Officail sa'adatu Alk'ali* *Aysha Machika* *Aunty Fauza* *Matar tsoho*👴🏽 *yar Mutan kagara* *Allah yak'ara muku Basira da Hazak'a* 🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣7⃣ Dai2 k'ofan shiga Falon Mami seceurityn suka tsaya, shi da Sani ne wanda yake rik'e da Breaf case d'insa suka k'arasa ciki a lokacin Mami tana zaune akan Sofa cikin koriyar atamfan Super Englsh Riga da zani, sai Murmushi takeyi tana Raba ido ta ina zata fara ganin Tilon d'an nata? Zuba masa ido tayi bako k'iftawa Kabir!! Ta fad'a cike da Mamaki D'aya biyu uku ta fara k'irge da yatsunta azuciyanta, wai tanason ta tuno watanni nawane Rabonsa da ita? Da har ya canza irin haka, fatarsa ta murje tayi wani Haske na daban yad'an yi cika kad'an gashin jikinsa ya manne akan fatansa kaman irin larabawan Kuwait d'innan. Agabanta ya durk'usa ya d'ora kansa akan gwiwan k'afanta yana Murza goshinsa akan k'afanta, yanajin wani irin so da k'aunan Mahaifiyartasa, Duk irin boren da Mami taso tamasa na jimawan da yayi bayan bai gayamataba kafin yatafi duk yakawu, Farin cikin Ganinsa yamantar da ita komi, Ta dinga shafa kansa tana Murmushi tsawon lokaci suna ahaka kafin yad'ago yana kallonta, ahankali ya furta "Mami!!. Saikuma yasaki murmushi ya zauna dirshan kaman k'aramin yaro agabanta, Mamina Nayi missin naki. "Nima Haka my lovley Son, daga wata uku saigaka kanason zarta wata shida Kabir? Sunkuyar da kansa k'asa yayi yana Murmushi "kiyi Hak'uri My Mum wlh badaganibane. "To shikenan ai tunda gaka Allah yadawomin da kai lfy Alhamdulillah Allah ya Albarkaci abunda da kasamu acan. "Ameeen Mami na" Sai alokacin Mami tad'ago ta kalli Sani da yake ta kallonsu yana Murmushi, Gaisheta yayi Ta Amsa cikin kulawa, "Ya Fatima tana nan lfy? Mun kasa zuwa muga Gidan naku. Kodayake ku kuka Hanamu zuwa sabida yawan sintirinku bakwa sati baka kawotaba, Amma ikon Allah so d'aya suka had'u da "yar'uwanta, duk zuwanta tana Makaranta, Amma yanzu sun samu Hutu Insha Allah zankawota tamuku ini, Yauwa ni yabatun karatuntane kullum Inason tambayanka sai inmanta yakamata kamaidata makaranta taci gaba da karatunta. Sani yad'anshafi kansa "Eh dama wai Nursing school takeso, to kinsan yanayin makarantan bamusamu Form di'nbama to amma tunda Allah yadawo da oga zamu samu yanzu. "Assha meyasa baka gayaminba ai dana samomuku tuntuni, Shikenannan yanzu kam tunda gashi aiko ba Admission za'asata a Aji, Nigeria kenan tafad'a tana dariya. Kabir yad'an had'e Gira yana kallon Sani "Malam tashi kafita kajirani awaje ina fitowa. "Kabir yazaka koremin d'a? Bayan katafi Kabarni shida Habibne suke d'ebeminn kewanka, kullum suna tare dani. "Shiyasama nace yafitan Mami Kusan kodayaushe inmuna waya yakancemin gashi Agidanki. Yanzukuma yawani zo yasaki agaba da maganan matansa shi Adole ga mai Mata, Ni ansani agefe. Sani yana dariya ya suri breaf case d'in yakalleshi "To inmutum yaji Haushi shima yayi matanmana. "Gayamasa dai Sani Ga Amininsa Habib dai za'amasa Auren Dole wata mai kamawa. Da Harar Kb ya raka Sani dayaketa Dariyan Maganan Mamin, har ya b'ace ma ganinsa, sannan yadawo da kallonsa ga Mami. Dai2 lokacin Nafisa tafito daga d'akinta cikin Riga da sket English wears maijikin Roba ya matseta cif ajikinta tasha kwalliya kam afuskanta kamar Aljanna turare sai tashi yakeyi ajikinta kaman acampaninsa take. Kallo d'aya Ya mata yad'auke kansa aransa yana tir da wannan shiga hak'ik'a yadawoda niyan Auren Nafisa don cika Burin mahaifiyansa, Amma sai ya d'auki Mataki akanta don yalura yanzu d'abi'unta suncanza, yanasane da Randa zai bar gari ahanyarsa ta zuwa air port yaganta amotan saurayi. Cikin shock naganin yanda Kabir yadawo tak'araso zata fad'a jikinsa, Da dabara yad'anyi Zillo yakoma gefe ta fad'a jikin Mami mik'ewa yayi Hanunsa zube cikin Aljihun wandonsa yana d'an Murmushi "waike bakya Girmane? Nafisa kodayaushe Halinki irin nayara, ai yanzu kinwuce min Irin wannan oyoyo d'in. Turo baki tayi ta kalli Mami, "Mami kinji irin Abundayake fad'ako? Mami da Gaba d'aya kunyan furuncin Kabir yagama kamata Dariya tayi tana Kallonta Talura ita ko ajikinta bata ma Fahimci abunda yake nufiba. "Rabu dashi danma yaga an damu dashine. D'an tattaki kad'an yayi acikin Falon yanabin ko ina da Kallo yace "Mami Falonnan yayi kyau saidai kujerun Daining d'innan sunyi k'anana, Tasowa Mami tayi tana kallon kujerun "kaidai kafi son Manyan Kujerune irin na pert d'inka amman wa innanma Sunyi Kabir, Kansa ya gyad'a zai sake magana. Ta katseshi da kashiga kagaida Iya tukun sai kazo muci Abinci, Murmushi yayi cikin jin dad'in tunamasa datayi tsohuwa Iya tana gidan, "Barinje inwatsa Ruwa Mami kafin inzo kinsan Iya da surutu, yanzu sai ta rik'eni anan har dare banyi komiba. "To kadai Hanzarta kar tayi fad'a dan tuntuni take tambayan ka. Fitowan Dijah daga Wanka kenan, taji wayanta na Ruri ta d'auka tanasawa akunnenta baiko jira jin Sallamantaba yace "Ina waje inajiranki 'yanmata, ajiye wayan tayi a fili tace yaya Sani kenan, sai kuma ta jinjina kai tana tunani wai ace suna Gari d'aya da Bintalo Amma su d'auki wannan lokaci basu ga junaba, tanason tace ma Mami zataje saidai batasan yadda Mamin zata Fahimci zancenba, shiyasa tayi shiru da bakinta. Doguwar Rigan Atamfa tasaka blue mai had'e da bak'i da pink, Fuskanta ba kwalliya kasancewanta ba ma'abociya Kwalliya ba, Pawder ne kawai sai Lip glow da tashafa, ta d'auki bak'in mayafi mai stones Golden ajiki plat takalmi tasa bak'i tafito Hanunta Rik'e da wayanta tana tafiya kamar bazata taka k'asaba, ahankali tana dube2 ta inda zata ga Sani. Yayi dai2 da Fitowan Kabir daga Falon Mami da niyan watsa Ruwa, ahankali idonsa ya sauk'a abayanta, Zuba ma Bayanta ido yayi cikin Rashin Sani yake k'arameta kallo karo na farko arayuwansa dayasa mace agabansa yaji yana sha'awan ta juyo ya kalleta, wa iyazubillah ya furta ahankali yana gargad'i ma zuciyansa, to idan matan Aure ce fa? Ai Hak'k'in zai maka yawa, wata zuciyan tagayamasa, Amma haryanzu yakasa d'auke Idonsa ba Abinma dayafi jan Hankalinsa irin tafiyan da takeyi. Addababben k'amshin turaren dayak'i fita ahancintane tsawan lokaci tana mafarkin wannan turare shine ya ziyarci hancinta azahira, ahanakli ta juyo Bayanta, cikin sauri ya sunkuyar da Kansa, dan inyabari taga yana Kallonta yaci baya aganinsa koma wacece ita tayi kad'an yasaci Kallonta. Itakuwa tana sauk'e idonta akan Fuskansa wani Jiri yaziyarceta dan Haka dasauri ta matsa ahanya cikin d'aukewan Numfashi tabashi Wuri. shikuwa cikin zafin Nama ya wuceta batare da yako sake Kallon inda takeba, aganinshi wanda yayi d'azunma kuskure ne da sharrin Shed'an. Binbayansa tayi da kallo zuciyanta sai harbawa yakeyi da sauri da sauri, har ya bud'e pert d'inshi ya shiga, yab'ace ma ganinta, tad'an jingina da wani Pilah awajen tana mai da Numfashi, Sani ta hango ya bibayansa jimawa kad'an kuma ya fito dama shikam yaganta tun fitowanta, Gunta yak'araso kai tsaye, Yadai Khadijah? Badai Bacci kk jiba dan tun zuwana nake tambayan Mami take cemin kina Bacci, "Ba Bacci nakejiba to yana ganki haka? Ko jikin ne? Ta sauk'e ajiyan zuciya, "Nothing ya Bintalo? Bayan Hanunsa ya juya zai Buge bakinta ta zille tana Dariya, "Duka kuma yaya Sani? "Iyi tunda Kunnenki bayajin Magana ai sai jikinki yagayamiki, sonawa na hanaki fad'an wannan Sunan? "Oh sory Wlh mantawa nakeyi ya Aunty Binta? "lfynta k'alau tana nan kullum sai tayi jajanki, "Ayyah duk zuwanta bama had'uwa, yanzu ai Munyi Hutu zanzo muku kwana, Kwana? Yafad'a yana zaro ido "ke wayace miki ana kwana agidan Amare? Bamu gayyacekiba, ininma dai kar muk'ine ace muna da bak'in Hali, Dariya kawai tayi dan sam ba ta fahimci zancenba, Dai2 lokacin Nafisa tafito k'amshin tirarentane yafara musu sallama kafin ta iso wani wulak'ancaccen kallo tabisu dashi, kafin ta wuce. Da ido Dijah ta Rakata. Sashin Kb ta bud'e tashiga, Dijah ta tab'e baki ta kalli Sani shima Hanyan da Nafisan ta wuce yake kallo, " Waini wannan wacece agidannan? Sani yana Dariya yace "Gaskiya Kafin kayi fad'a da mutum kasan shi waye tukun, kinyi Tambaya me kyau. Tahad'e Fuska ninace maka fad'a zanyi da ita? "No tunda dai kinyi Tambaya kitsaya abaki Amsa "Inajinka "yauwa ita dai wannan d'in Sunanta Nafisa, "Eh inaji ana fad'a "yauwa 'yar k'anin Mahaifin Kb ne kuma mai niman Aurensa, Zaro Ido Dijah tayi sosai tana kallonsa bako k'yaftawa, har ya sunkuyar da kai yad'ago tana cigaba da Kallon fuskansa. "Yadai ko kina cikine? Turo baki tayi kaman mai shirin yin kuka, tace "Allah yasauwak'e magananne dai yamin wani iri dama mace tana niman aure? "Eh gashi kuma kingani, "Kana nufin kacemin dama abinda yake kawota gidannan kennan? "Iyi tsawon Lokaci tana binshi ya aureta yak'i Amma yanzu ya Amince zai Aureta, Nan yabata lbrn tun farko har zuwa yanzu. Zuba ma k'ofan Ido Dijah tayi cike da Mamaki mai kashe jiki, sai surutu Sani yake mata Amma bata fahimtan Komi, ta k'urama k'ofan Ido kaman maison Gano wani Abun. Aranta kuwa ji take ta tsani Nafisan dama duk wata Mace mai Hali irin nata ita kam tanaga ci bayane Mace tabari Namiji ya fahimci wai tana sonsa. "mtssstt taja dogon tsaki. Ganin bata cikin Nitsuwantane yasa ya sallameta ya tafi, Tsawon Lokaci tana tsaye awajen tana abu d'aya. cikin Rashin K'arfin gwiwa ta shige ciki d'akin Iya tashiga. Alokacin iya tana Rik'e da k'ur'ani da k'aton Glass a idonta wanda yake k'aramata karfin ganin Rubutu daga dukkan Alamu ta idar da Sallahn Walhane, kan Gadonta ta haye jifa2 Kuma tana lek'a d'akin ta Window ko zataga Nafisan tafito amma shiru. Aranta kuwa tuni tabasu wani matsayi na daban dan haka ta tashi zaune tana lek'e tana d'an mita aranta, guntun tsaki taja batare datasan yafitoba tace "Ashema 'yar lskace kike yi ma mutane kallon banza. Tana shirin sake labulen kenan ta hangosu sunfito ajere, kowannensu Fuskansa d'auke da Murmushi, Nafisa tana magana shikuma gogan Murmushin kawai yakeyi kansa ak'asa da Alama ma Wanka yayi yana sanye da Jallabiya cottin mai guntu Hanu Ruwan k'asa kansa sai k'yalli yakeyi wani. Dogon tsaki taja ta sake labulen ta koma ta kwanta. Tana kallon slim taji sallamansu da sauri ta gyara rufan gyalenta ta juya musu baya. *Ummu Fatima* 🤝🏻😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 *Jinjina Gareku da fatan Alkhairi*👍🏻🤲🏻 *Halima Mk* *Nasiba Gawo* *Ummi ontop* *Hadiza isyaku* *miss Ayyush* *Maman Aysha* *Nafisa* *Allah yak'ara Basira da d'aukaka* 🙏🏼 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣8⃣ Fuskanshi d'auke da Murmushi mai cike da Farin ciki ya zauna agaban lya yana Fuskantan ta. Rufe k'ur'anin tayi ta ajiye a gefe gami da zare Glass d'in Idonta tana kallonshi, Tana Murmshin farin ciki. Photon d'anta ne yadawomata sak Kabir yake kama da Mahaifinsa, "Tsohuwa Irin wannan kallonfa? Ko kinzaci Malam ne yadawo, "Kai kama isa ka kamo k'afan Malam, wayacemaka kallon ka nakeyi? "OK to barin koma Inda na fito yafad'a yana k'ok'arin tashi. Caraf lya takamo k'afansa tana Dariya "Yi Hak'uri Mai Gidana na Kaina, ai Yanzu Kaine sanyin Ido na Muhammad Khabir kai ka maye Gurbin Mahaifinka aguna ka maye Gurbin kakan ka Malam. Muhammadu Kabiru Muhammadu mai suna dayawa, Muhammdu sunanka yafi K'arfin Arne, Barka da Gani na Barka da Nasara Kabir, ta'ajiye Maganan a Raunane. Murmushi Kabir yake tayi, cikin Tausayin Kakartasahi, ya kamo Hanunta irin wannan kirari Haka Iya Tukuicinki Umra Insha Allah dake zamu Umrannan, "Kai nasamu Tukuici Mafi Girma Allah yayimaka Albarka yabaka mace tagari da zuri'a mai Albarka, Nafisa maza k'iramin Uwanku inmata Albishir wannan Abun farinciki, kwanan nadawo gashi zankuma komawa tafad'a tana sharan k'walla, tana Kallon Nafisa da take d'an shan K'amshi. "Gani nanma iya tun daga kitchen nake jiyo Addu'an ki meke Faruwa ne? Kedai zauna kiji Fatima Kabiru zai mai dani Umra, Mami ta zauna tana Dariya "ai wannan Dolensane ma Iya tun ba yauba yake saki ki taho wai kinzo tarbansa sai kizo yak'i dawowa. Kabir ya gyara zama yana kallon Mami yace "to Mami wai me takeyi a Maiduguri? Wlh ni sonake ta dawo nan muzauna, nasha k'iranta awaya ina rok'onta tsohuwannan fir tak'i pls Mami kisa baki yak'arsa maganan da sigan rok'o. Tun kafin Mami tayi magana lya tace "ai nagayamaka kabari sai kayi aure tukun sai inkoma gidanka na lna d'an d'ebe ma matarka kewa, "Ok shikenan Yanzu sai bazaki komaba sai kijira in nayi Auren sai mukoma Gidan gaba d'aya. "To yaushene Auren naka? Ya sunkuyar da kai yana susa k'eya "ki Tambayi Mami Itace zatamin auren. "lya Rabu dashi kawai Wai yana ba'a ne Amma ba'ansa zai tabbata Very soon. Shida Abokinsa sunkasa tsayar da hankalinsu sufitar da mata suyi aure, shi abokin yanzu Auren Dole za'amasa kwanan nan. Iya tace shima ai dakunbi nawa tuntuni da hakan kukamasa, Amma yanzuma bata b'aciba sai ahad'a dana Habibun kawai. "Yauwa lya hakanma za'ayi indai yana son ki dawon, Mami tafad'a atak'aice. Nan suka fara magana akan maganan Auren nasa. Kabir dai kansa yana sunkuye yana Duba massages d'insa na email. Sallahn Azahar da aka k'irane yad'aga shi yatafi Masallaci. Bashi ya dawoba sai da aka idar da sallahn lsha'i yana can yana fama da jama'a kala2 wayan Da Mami take tamasane yasa yashigo, shi da Habib, Dr Na'im da Sani, Mami tanazaune akan kujera. Yana shigowa baiyarda sun had'a ido da Mamin ba, kai tsaye ya wuce Daining don yasan k'iran kenan. Sune suka k'arasa suka gaidata sannan suka Haye Dainingd'in. Kwanan Kabir Uku da dawowa, Dijah bata tab'a yarda sun zauna inuwa d'ayaba, duk yanda Mami taso sudinga cin Abinci a tare ta ware Kanta Dan Haka kawai take jin wani Haushinsu shi da Nafisa. Ahankali ta lura Nafisa irin Matannane marasa kamun kai, la'akari datayi da irin Mannemasa da takeyi gashi Sam batasan girmama Nagaba da itaba, Don Ko zuwa gaida lya batayi inka ganta ad'akin lya to tabi KB ne, Itama lyan tunda ta lura da halinta ta d'ibeta tawatsar acewanta Barewa batayi gudu d'anta yayi Rarrafeba. Ko yauma tana Hango Su daga kitchen tana aiki Suna karyawa k'ok'arin bashi Abincin Abaki takeyi shikuma yana kaucewa, k'asa2 yake kallon Mami datayi kamar batasan da wanzuwansu agunba, Ak'asan Ranta kuwa mamakin Halin da Nafisan ta koyo takeyi dondai tuntuni tasan irin son datakeyi ma Kabir amman dai bai Rufemata ldo har hakaba, Gudu2 Kabir ya kamalla ya mik'e Dan so yake Yau ya lek'a wajen aiki, "Mami Barin je "To Allah ya kare Nafisa ta tashi Itama tanayi ma Mami sallama wai zata gidansu sai da yamma tadawo. "Khadijah! Mami ta Rafka mata k'ira, Daga kitchen d'in ta fito tana Amsawa, "Gani Mami, Mami ta jefeta da Harara, ai sai kizo ki karya tunda Dodon naki ya fita. Tad'an marairaice Fuska "Mami fa na k'oshine, "OK munfara sa'insane bansani ba? Jawo kujera tayi ta zauna ta d'ibi chiefs ta fara ci, Mami ta kalleta "Wai Meye tsakaninki da Kabir ne? Tunda yadawo naga kincanza kullum kina kitchen dakinga zamu ci Abinci sai ki tsiri wani aikin? Turo Bakinta tayi tana yatsina Fuska "Mami wlh ni haka kawai na tsani 'yan iska, shiyasa bani son ganinsa shida wannan 'Yar Rainin Hankalin. Zaro ido Mami tayi gami da rik'e Hab'a, 'yan iskafa kikace Khadijah iskancin me sukeyi? Had'iye dankalin Bakinta tayi ta kurb'i Tea tana kallon Mami alamun zatayi Magana mai muhimmanci. "Wlh Mami lskanci sukeyi baki Gani Harda ido sunayi, inayawan lek'asu ta Window Har maganan lskanci Sunayi Rananma inaji tanace masa wai kowani Numfashinta da sonsa takeyi shikuma yace mata wai Shi har Mafarkin Ranan aurensu yayi yana ta d'oki har antaru za ad'aura sai kuma aka fasa aka aura masa wata yarinyan da bai santaba. Kinsan meye Mami? Mami da har yanzu take Rik'e da Hab'a ta Girgiza kai. Dijah tahad'iye yawu cike da takaici alamun Abun yabata Haushi sosai tace "Sokuwar kawai sai ta fashe da kuka takama Sambatu, Dijah ta mak'ale Murya ta dafe kanta tana koyon yanda taga Nafisan tayi, cikin Muryan Kuka "waiyo My Luve banji dad'in wannan mafarkin nakaba, Wlh da zai tabatta kowacece sai naga k'arshenta ina mai tabattarmaka zan iya kashe koma yar uban waye, duk wanda Ubanta yayi sakacin aura mata kai wlh yayi ban kwana da 'yarsa sai alahira su had'u dansai naga Bayanta, Kawai sai yaciro Hankaceif ya mik'amata, cikin muryan 'yan iska yake mata magana nidai banjiba, daga nan na sauk'a agun Nabarsu, "Oh! Ni Fatima Khadijah har Akwai wani Muryan 'yan lskane? "Eh Akwai Mami dandai ban iya bane danamiki kinji, insun sakeyi zan koya sai inzo inmiki, Shinema yake yawanyin irin Muryan. Kuma Rananma Naganasu a k'ofan pert d'insa sunason suyi irin lskancin Abunda su Salame sukeyi a garinmu ita da Mijinta, saura k'iris suyi sai yamatsa basuyiba, "Mami datayi mutuwar zaune tace yayane lskancin gwadamin ingani, Sunkuyar da kanta k'asa tayi tana jin kunyan fad'a sai kuma ta tuna dama tanason Tona musu asiri, ldonta arufe ta Rungumo hanunta ak'irjinta tace Haka, Mami tajinjina kai Aranta tana tunanin yaranta irin na Dijah tayi tunanin yanzu tadaina ashe dai baizobane kawai, "Wai Runguman juna kikaga sunyi? "Eh amma dai ya matsa da Baya basuyiba amma wlh sauran kad'an suyi, Inagama Hala suntab'ayi. Mami tasauk'e ajiyan zuciya "kibarsu zanyi maganinsu Aure za'a musu kwanan nan, "Ko anmusu auren ma, lskancinsu zasu cigaba dayi Mami, Wlh sam Nafisannan bata da Kunya, Tafad'a tana d'aure Fuska. "Hakane Amma dai kidinga Amfani da abunda ldonki yagani, Zargi ba kyau Khadijah, Kidaina Zarginsa Sannan kidinga Gaisheshi, kina girmamashi, yanada matsayi Mai Girma awajenki, Tayatsina Fuska tace "awajena kuma Mami? Awajen Nafisa dai, Ni wlh banison gaisheshi, Nafasan Likita yanada jinkai da Kallon Banza. Mami tad'anyi Murmushi "To ai Umurnina zakibi Khadijah, Ba Halinsaba. Zata kuma magana Mamin takatseta "Gama karyawanki Khadijah kije yau ke zaki mana Abincin Rana, "Mami inason lnje Gidan Uncle kwana biyu Sauda batazoba, "To jeki in kingama sai kije Amma ba kwana zakiyiba, Ad'okance ta tashi tashiga kitchen. Sai Misalin 1:00 tagama ta shirya komi a daining tashiga wanka tana fitowa tayi sallah Doguwar Rigan Shadda dark pink tasa wanda yasha aiki da bluen zare tayi Roling da bluen mayafi fuskanta bawani kwalliya mai yawa daga pawder sai kwalli da tazizara a idonta sai pink Jambaki da tasa, ta saka falat shoe blue da jakansa sai ta manne idonta da glass mai farin kwalba hanunsa pink agogonta ma fatansa pink, Best Colournta kenan. Ita kanta sake baki tayi tana kallon kanta a madubi don sam batasan tana da kyau Hakaba, turare ta fesa mai Sanyin k'amshi ta d'auki wayanta tafito. Yayi dai2 da Shigowan Kabir Caraf idonsa ya sauk'a akan Dijah da sauri yad'auke ldonsa ya nufi gun Mami da take kan daining tana jiran fitowan Dijah, komawa d'aki tayi kaman mai niman wani abun can kuma ta fito ta matso Mami ahankali tace "Natafi, Mami tajawo Kujeran da yake kusa da Kabir ta turamata, "Zauna kici Abinci tukun inba hakaba kifasa fitan, Badon tasoba ta d'auki plate tad'iba ta tsiyayi Juice tafara tsakuran Abincin, Cikin Mutuwan jiki Kabir yake cin Abincin yana satan kallon yatsunta da suka sha lalle sunyi jaa mai kyau, aransa yana son Sanin wai wannan d'in Wacece? Atunaninsa lya ce tazo da ita, can dai zuciyansa ta kwab'eshi, dan haka yanitsu yamaida Hankalisa ga Abincinsa, wayarsa tafara Ruri. *My Lovely wife* sunanda yabayyana akan screen d'inkenan, Dijah data d'auki cup d'in Juice zata kai bakinta ta d'an lek'a Wayan, dai2 lokacinkuma takafa cup d'in abakinta, Wani irin tarine yasark'eta Juice d'in data kurb'a ya watsu aka fad'an sa Na Hanunta da yake B'ari kuma yazube masa ahanun Riga, ad'an zafafe ya d'ago ya sauk'e Idonsa akan fuskanta. Cak ldonsa yatsaya akan Fuskan ta. *Ummu Fatima* 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *YAU (24/4/2018) AYAU NE FATIMA TA TACIKA SHEKARA GUDA DA RASUWA,* 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 *FATIMA TA YI DOGON JINYAN CIWON ZUCIYA NA TSAWON SHEKARA GUDA KAFIN ALLAH DAYAFINI SONTA YA KARB'I KAYANSA*😭 *FATIMATA 'YA MACE K'WAYA D'AYA DA ALLAH YABAMU KUMA YA JARRABEMU DA SOYAYYARTA DA KUMA LALURANTA DA KUMA ZAFIN RABUWA DA ITA SHEKARA GUDA KENAN AMMA ADUK LOKACIN DANA TUNA SAI ABIMYAZAMO TAMKAR YANZU YA FARU*😭😭 _ina masoyan Ummu Fatim ina baran Addu'anku Allah yabani lkon cin wannan jarabawa Allaj yayi ma Fatima Rahma yasadamu da lta agidan Aljannah_ _nayi anfani da wannan dama na saudauk'atr da wannan page ma duk wata mai suna *FATIMA* BABBA KO YARINYA_ _INA FATIMOMI NA NA GROUPS MASU K'IRANA DA MOMINSU NASADAUKAR DA WANNAN PAGE GABAD'AYANSA GAREKU KUYIMA TAKWARANKU ADDU'AH_ 😭😭😭😭😭😭 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 2⃣9⃣ Ji yayi kaman Mafarki yakeyi, Tabbas saboda tsaban iya shegen da yarinyan tayi tamasa lokacin da yake Gidansu, shiyasa yake yawan Mafarkinta abacci, Amma ba a irin haka yake ganintaba, Sannan Bai tab'a Ganinta a ldo biyu ba saidai yayi tunaninta aransa, Kau da kansa yayi gefe ya kalli Mami da ta kafeshi da ldo, sai kuma yaasunkuyar da kansa yanajin yanda tarinta yake k'aruwa, Nan wayan tasake d'aukan Ruri, juya wayan a hanunsa yashigayi Mamaki Biyu a zuciyansa na farko, Khadijah yaushe tazo gidansu? Meyakawota? Ad'ayan b'angaren kuma yana Al'ajabin Sunan daya fito akan wayansa asaninsa bawata mace datasamu wannan matsayin awurinsa, yaushe aka samasa Sunan? Sory! Sory!! Sory Khadijah Kalman da Mami take fad'ane yadawo dashi gurin, Sake Kallonta yayi alokacin tarin yad'an tsagaita tana ta gyaran Murya sabo da yanayin da takejin cikin Mak'ogwaronta, d'agowanda zatayine suka sake had'a ldo saurin janye ldonta tayi, Nan wani tarin yakuma tasowa, ahankali take buga k'irjinta, sai kuma ta mik'e da sauri ta nufi d'akinta tashiga bayan Gida, Mai da Kansa yayi yacigaba da juya spoon d'in Hanunsa acikin Abincin kunnuwansa suna jiyomasa irin tarin da takeyi, Dogon tsaki yaja yakalli Mami da take masa wani Kallon da yakasa banbance nameye.. Mik'ewa yayi "Mami Wannan Stupid Girl d'innane ko? Kallonsa kawai takeyi batare da tace komiba, Yad'an yatsina Fuska "tana da Matsalan Heart shine take irin wannan tarin? Kodayake najima da ajiyeta a ajin Mahaukata first Class, Mik'ewa Mami tayi ta wuceshi batare data kalleshi ko tace wani abunba d'akin Dijahn ta shiga ta tura k'ofan toilet d'in tashiga, alaokacin tasamu tad'anyi Amai tarin yafad'amata, "Sannu Khadijah Mami tafad'a tana kunna Ruwa ta wankemata baki ta rik'ota suka fito ta zaunar da ita abakin gado, Tsaban ta galabaita ko zamanma kasayi tayi sai Mamine tarik'eta, tarasa mezatayi no. Kabir ta lalumo awayanta, Yana d'auka cikin fad'a tace "to ai sai Kazo kadubata, tunda dama kaine Likitanta, batajira cewansaba takashe Wayan bai b'ata lokaciba ya tura k'ofan yashigo, Kansa ak'asa yace "Mami kina da Bak'i, suanajiranki afalo. "Tom sai kazo karik'eta ina Zuwa, Jiyayi abun yamasa banbarak'wai, amma bayanda ya iya ya iso Hanunsa nab'ari yarik'eta, Harara Mami tabishi dashi har tafita. Afalo ta tarar da Bak'intan su Ukune Maman Habib ce sai d'ayan Dattijuwa da kaganta kaga Kamilan mace mai Dattako sai kuma wata 'yar matashiya, tazauna suka gaisa cikin kulawa, Maman Habib ce tafara magana, "Mominsu munzo miki dawani magana ne mai marik'ar muhimmanci. kintuna da yarinyannan Aliya wacce Natura su Kabir wajenta? "Eh na santa, Mami ta fad'a agajarce. "Yauwa to wannan kakartace kin ganeta Randa mukaje Gidan da daddre ad'akinta Muka sauk'a, Cikin damuwa Mami tace "na tuna, "Yauwa narakota wajenkine, Mami ta gyara zama tana Fuskantan Dattijuwan, Saida tayi Gyaran Murya tace "Dama nazone akan Maganan da mukayi na Auran yarannan kinsan mu mutanen da dason cika Alk'awari bakamanku ba, tunda mukayi Magana anhanata sauraran kowa dama Akwai wani yaro da yake niman Aurenta tobayi da aikinyi, shikuma yamtsa, da mahaifinta yaga sunason junansu shine yace zaibashi aurenta ko bai kawo komiba anma yaje yanemo sadaki, To yaron irin mutananne masu tsatstsauran ra'ayi, fir yak'i wai abarshi zaiyi komi da kansa bayason ta rainashi, intak'aicemiki yanzu dai har abun yana niman ya haifar da fitina tsakanin lyaye. Shine Mahaifinta yaturoni wajenki yace kawai kuzo a satinnan dazamushiga ayi auren basai ankawo komiba, Burinmu kawai akau da zancen wancan d'in. Wani lrin zufane yaketo ma Mami dan ita kan tunda dataga Kabir yak'i Nafisane yabata zab'i kan cewa ta zab'a mishi da kanta, shiyasa taje kan maganan Aliyan sabida tayi tunani intamatsamishi akanNafisan za'a iya samun matsala abun zai sahfi Zumunci. "Yadai naga kaman kinshiga rud'u? Dattijuwan ta Tambaya, Mami ta nisa, nan takora mata bayani kancewa yanzu Tunda yadwo yace zai Auri Nafisan, Dattijuwa tayi dariya "indai wannan ne Ranan Juma'a me zuwa kuzo ku karb'a ma Kabir Auren Aliya, inyaso duk lokacin dayashirya wajen zamanta sai yazo yad'auki Matansa, ai Kabir Mijin Mata Hud'u ne. Sannan duk lokacin da ya shirya sai ya Auri ita 'yar'uwar tashi bayan tama ai yana da sararin k'ara wasu Biyun. "Hakane Hajiya mungode da wannan Karamcin, Allah yak'ara Girma insha Allah kujirayemu awannan Rana. Kakarshi tana d'aki muje sai ku Gaisa. Tana tafe sunabinta Abaya Har d'akin lya sai da Mami ta warware ma iya komi sannan tabasu wuri dan su tattauna yanda abun zai kasance, kaman yanda lyan ta buk'ata. Afalo tabar su maman Habib tashiga d'akin Dijah don duba Wainan da ake toyawa. Ak'ofan d'akin ta tarar dashi sai share gumi yakeyi agoshinsa kaman wanda yayi dambe ko tsere, ldonsa sun kad'a sunyi jajazur. "Lfy Kuwa? Mamin ta Tambayeshi. D'an tab'e Fuska yayi "lfy Mami Jirana akeyi ina da Bak'o a part d'ina. "Tom ka bata magani ne? "Mhmmm zanturo muku dashi Mami, Inagama kaman ba ciwontanbane Don naga tayi Amai, daga Haka ya wuce dandama Allah Allah yake ya wuce yanaga kaman Mamin ta d'ago Halin dayake ciki, Azaune ta samu Dijahn ta jingina bayanta da Gado Daga ita sai towel, dan tana gama aman, tafad'a bayi tayi wanaka sam tamanta da wani Kabir da akabashi jiranta har sai da ta zauna taji yaja dogon tsaki ya tashi ya fita. Sannu Mamin tamata ganin tadawo Hayyacinta, barin zo khadijah tafad'a, sannan ta koma gun bak'inta, Afalon tasamesu dukansu sai zabga godiya kakan Aliya takeyi ma lya, da Alamun sunyi magana mai k'arfi sosai Har jikin mota mami ta musu Rakiya. Afalo tadawo tasamu Khadijah sanye da Riga da sket na atamfa wannan karon Hijabine ajikinta, Agefenta Mamin ta zauna ta d'an shafi kumatunta, "Khadijah ki hak'ura da zuwan gidan Uncle d'in kinnan, barin k'ira miki Saudan tazo, kedama bason Hayaniya kikeyiba ba zaman Gidan zaki iyaba dan nasan yanzu bak'insu na nesa sunfara zuwa, gashi ba dad'i kikejiba. Kwantawa Dijah tayi a ciyanta "Ayyah Mami na warkefa, dama Wlh Juice d'inne ya wuce ta layin Abinci, Mami tasaki dariya "to yanzu yadawo layinsa kenan? Ki Hak'ura da fitannan Khadijah, Munyi Waya da Wata mai gyaran Jiki zatazo tafara miki gyaran Jiki kafin lokacin Bukin su Sauda, lansin kifito sodai amatsayinki na wacce ta zab'eki ababbar k'awa, ko bakyaso? Sam Dijah bata son musu ma Mami shiyasa kawai tace "Inaso Mami. "Yauwa yanzu zata iso kufara. "To barinje wajen wancan tsohuwan, Kafin ta zo. Wajen la'asar mai gyaran jikin tazo, Tsawon sati guda anayima Dijah gyaran da ita kam sam batasan ma'ana ko amfaninsaba, Hasalima gani take anyimugun takura mata, fitowanta daga Wanka kenan tana shafa mai taji Sallama nan ta bada izinin ashigo Wurgi tayi da Kwalban man tazo ta Rungume Jamila tana Murna abakin gado tamata masauk'i, tana dariya Jami idon ki kenan? Ta zira Hijabi ajikinta, sannan ta fita samo mata abun motsa baki. Jerin Akwatuna tayi tozali dashi A falo, kallo tayi tabinsu dashi, sannan ta kai dubanta ga Mutanen falon, Mutum na farko data fara tozali dashi Alhaji ya'une zaune gefensa Abban Habib ne da Uncle, sai Mami da wasu mata biyu da batasansuba, da Alamu sune zasu kai kayan Aure, Dammm taji da wani Furucin da yafito abakin Abban Habib "bayau akasaba yin auren Mata Biyu lokaci d'ayaba kedai matsalan shine Rashin sanar dashi da akayi, Baikamata ayi ma na Miji irin wannan aurenba, da kin sanar dashi, na tabbata ba za'a sami matsala da Kabir ba yarone mai Ladabi, yanzu shi azatonsa matar d'aya ce gaskiya wannan shine Rashin Adalcin da aka masa, sai dai muyi fatan Allah yasanya Alkhairi. Cikin b'acin Rai Alhaji ya'u yace "kaidai d'ane inka haifeshi baka isa dashiba, amma inba hakaba ai da duk hakan bata kasanceba, saidai inason inrok'eki Fatima kibarni da Nafisa ni nasan ta hanyan dazanbi in sanar da ita wannan magana don nasan son da takeyima Kabir in tasamu wannan labari zuciyanta zai iya bugawa itakenan min k'waya d'aya Aduniya in haka ta faru ni aka cuta, nabarku lfy daga haka ya tashi ya fice. Jikinta sai b'ari yakeyi ta k'arasa ta duk'a ta gaishesu Sannan ta d'auki abun da ta fito d'auka tabar wajen, "Jamila nakai sati lna niman wayanki bayashiga, Dijah ta fad'a cikin sanyi lokacin tana ajiye Drinks da takawo mata. "kedai bari wlh wayan ce tasamu Matsala, ke tare da mutuminkifa mukazo amma ya koma yadai matsane sai da yaga gidanku wai kina ta masa wasa da hankali, Murmushin k'arfin Hali Dijah tayi jikinta ba k'arfi sam batasan meyake damuntaba yanzu yanzunnan tajita haka. "Kahdijah wai wannan duk Hutun da akayine haka kinganki kuwa? Jamila ta fad'a tana k'aremata kallo, "Jikinki yayi wani fresh kaman ka tab'a jini ya fito, sai wani shining kikeyi ga wani k'amshi dake fita ajikinki na daban. "Kai Jami kema baki ga yanda kika canzaba wlh kinyi k'iba da yawa, kinyi Haske, tafad'a atak'aice, dan batason zancen yaja dayawa, saboda yanayin ya da take jinta. Jamila ta k'yalk'ayley da Dariya "kai Khadijah baki da dama zauna inmiki kwalliya akan Hanya nake. Bamusu Dijah ta zauna Jamila ta Resa mata kwalliya, tsayawa kallon Fuskanta tayi a mirrow sai kuma ta kwashe da dariya, "Kinsan Allah Jami da Aljana nayi kama nikam bazan iya fitaba, "ke kinganki kuwa yanda kikayi kyau wlh ko amarya sai dai haka nikam zan tafi zo ki rakani. Riga da wando na pakistan tasaka Yellow bak'aramin karb'anta kayan sukayiba gyalansa tayafa tasaka takalminta flat shima Yellow suka fito, Wannan karon kam a falo tasami Mami ita kad'anta kuma bataga Akwatinanba, Jamila tayi ma Mami sallama, Har sunjuya Mami tace "Khadijah yaki d'aki ta wuce tafito mata da Ledan kayan Cosmetics, suka fita. Daga d'ancan Nesa daf da gate ta hango Kb da Nafisa shi yana zaune akan Farin Kujeran Roba, Sanye yake da Blue Jeans da t shirt Yellow, da Hula fesing cap shima Yellow, Nafisa kuma tana tsaye daf dashi kaman zata fad'i akansa, Shadda ne ajikinta Ruwan K'asa da yasha aiki daga sama har k'asa, tasha lalle da kaganta kasan tana cikin farin ciki ba kad'anba, *Tofaha jama'a wai Kabir mata nawa zai Aurane?* 🤔 Ku biyoni yanzu aka fara Ummu Fatima😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *Godiya da fatan Alkahiri gareku mai tarin yawa bansan yanda zan kwatantamuku irin farin ciki da dad'in danajiba na irin Addu'oinku Ga Fatima da Ummanta da masumin a groups da masumin ta prvt duk nagani saidai inbiku da d'ad'd'aya ne ina Amsawa naga barin muku adunk'ule Nagode matik'a 'yan mata Allah yabaku maza nagari wanda zakuyi zaman lfy da soyyaya ma dawwami yabaku 'ya'ya masu Albarka* 🤲🏻 *Matan Aure Allah yasa Albarka acikin zamantakewanku da mazajenku yadawwamar dazaman lfy acikinku ya Albarkaci yaranmu ya k'aromana da masu Albarka* Group din Maman Hauwa bansan yanda zangwada muku nima lnayinkuba Gaskiya irin yanda kuke gwadamin. saidai zangayyaceku Ranan Dinnern Kb da Nafisa da Aliya 😜😝😝 *page* 3⃣0⃣ Ta zuba masa ldo kaman ta cinyenshi, hanunsa Rik'e da waya yana danne2 jifa2 kuma yana d'agowa ya kalleta, ya mai da Kansa. Kallo d'aya Dijah ta musu ta sunkuyar da kanta suna cigaba da Hiransu da Jamila, saida suka matso kusa kafin Nafisa ta d'ago sukayi ldo Biyu Nan danan Fuskan Nafisa yakoma kaman anwatsa mata Gaushi, Tarasa meyasa tayi mugun tsanan Dijah ko Kallonta batasonyin Musamman yau dataganta cikin Kwalliya jitayi kaman taje ta shak'eta, wani lrin Mugun Kallo take binta dashi ba abundama yafi bata Haushi kaman irin yanda taga tasake agidan kaman gidan Ubanta, har Mutane take taramusu agida dan tsaban samun waje, Shirun da Kb yaji tayine yasashi d'agowa ya kalleta ahankali yamaida kallonsa inda take Kallon, Dijah kuwa da taga duk wa ita suka zuba ldo sai dai kowa da lrin yanda yake mata nasa kallon, Nanda nan kuma taji Dijahn nata sun motsa, ta zunguri Jamila ta nuna mata su sai kuma suka kwashe da dariya, Sanin Halin Dijah da Kb yayine yasa shi janye Idonsa daga Kallonta, yaci gaba da danne2 wayansa, Wani dogon tsaki Nafisa taja tana Hararanta tace "Dan k'auye be iya wayewaba, d'an matsiyaci bai iya samun wajeba, Tir da mai Halin Tinkiya. Dariya kawai Dijah takuma yi ta ja Hanun Jamila suka fita, a bakin gate tasamu mai d'aukanta nan sukayi sallama tashige mota da tarin tambayoyi abakinta, Lokacin da Dijah tadawo daf da gate d'in tasamu Nafisa tana tsaye tacika fam yau kam tasha Alwashin sai taci Uban wannan 'yar k'auyen ta fad'a aranta, cikin kakkausan Murya tace "Ke Banza 'yar k'auye y'ar matsiyata dabba Tinkiya, ma wa kk dariyan Rashin kunya. Wani irin Dariya Dijah takuma fashewa dashi, ta tako ta k'araso gabanta "basai kin sake Maimaitawaba inasane zan baki Amsanki yake 'yar masu arzik'i ai babu matsiyaci aduniya, watak'ila 'ya'yan masu arzik'i basu shiga ajin lslamiyyane shiyasa bakisan hakanba Babu wanda yasan Matsiyaci sai Allah watak'ila wanda yake tink'aho da arzik'i aduniya shine matsaiyaci alahira, d'an talakanma kuma zai iya zamowa matsiyacin wannandai Gaibune da Allah shi kad'ai yabar ma kansa sani, Sannan kuma da karya ai gara tinkiya Hidiman gabanta kawaitakeyi bata Abin tir da Allah wadai, sab'anin karya da take lank'aye da wani duk inda suka gifta ana Tir da ita, daga Haka tajuya zata tafi cikin zafin Nama Nafisa ta fincikota takai mata Mari da sauri ta sunkuya ta Mari lska, "Dan Ubanki wacece Karyan? Ta tambayeta tana shirin kai mata wani marin "Hey Stop it Nafisa Kabir yafad'a cikin tsawa, yana k'are ma Dijah kallo, "Kb kabarni inci Uban yarinyannan ni take cewa karya? "Kece Karya kona fad'a ko ban fad'aba inba karyaba wacece Kullumtana jikin Namiji ba dare ba Rana abun Haushi ba Miijinkiba, ba Muharraminkiba mtsss taja dogon tsaki ta wuce zata bi bayanta Kabir yace Nafisa nace miki kirabu da ita Wannan indai wajen fad'a da dambene bazaki iya da itaba shugabace wajen Rashin kunya kirabu da ita pls, Cikin zafi tace wai Kabir ita wannan d'in yar gidan Uban waye? Waye ya kwasota yakawota gidannan? Had'e Fuska Kabir yayi "ai ba agidana kika gantaba dazakimin wannan Tambayan kije ki tambayi me gidan Itake da Amsan Tambayanki. Daga haka yashige part d'insa, afusace tashige ciki tana surutu wlh yau sai na yima yarinyannan mugun duka tabar gidannan. A falo ta sami Mami kai tsaye d'akin Dijah ta shiga bata ganta ad'akinba tafito tana Huci, "Lfy kuwa Nafisa meke faruwane? Mami ta tambayeta. "Wannan yarinyan nake nima Mami wlh yau sai na b'allata, "Wata yarinyafa? Mami ta Tambaya tana Rik'e Hab'a. Dai2 Tabata Amsa Dijah tafito daga kitchen Rik'e da goran Ruwa zata kawo ma Mami. Dasauri Nafisa tayi kanta zata tad'auketa da Mari Mami tayi hanzarin tashi ta rik'eta lfy Nafisa laifi tamiki Mami kibarni in ci uwar ta wlh yau sai tagane ni Karyace, Zaunar da ita Mami tayi akan kujera. "Metamiki? Gayamin ni nasan mezanyi akai, ban baki Hukunci a hanun kiba Nafisa. "wai ni yarinyannan takece ma karya shikuma Kabir wai har zai cemin wai indai Dambe da fad'ane ban isa da wanna yarinyanba wlh k'aryane, yau sai namata kafirin duka agidannan, Mami ta jinjina kai "inna fahimceki kaman Kabir ne yahad'a wannan fad'an, takalli Dijah da tayi tsilli2 da ldo Khadijah jeki ki k'irakimin shi, dasauri Nafisa tace "a'a Mami bashi yahad'aba, "lnce dai yana wurin? K'irashi Khadijah ayi komi agabansa sai yazamo shaida tunda abun yakasance haka, Karo na farko da Dijah ta tink'ari part d'in Kabir tundaga k'ofan falo taji wani sassanyan k'amshi natashi gami da wak'an india na Falgoni, hanunta na b'ari ta k'wank'wasa k'ofan, sai da yarage sautin Kid'an sannan yace "yes come in, Murd'a Handle d'in tayi ta shiga azaune yake akan kujera ya tallafi Hab'ansa da Hanunsa maganganun Khadijah da tagaya ma Nafisa nata yawo akansa, Metake nufi da wannan maganan? shine tambayan da yake tayi ma kansa, Khadijah kam sake baki tayi tana k'are ma falon Kallo duk Had'uwan falon Mami da har yau bata gajiya da kallonsa yayi baikai wannan ba komi na d'akin Fatine k'al gashi komi bisa tsari yake, daidai da Tv. ga wasu flawowi da aka kewaye gaba d'aya dungun Falon dasu. Kansa asunkuye har yanzu bai d'agoba atunaninsa Nafisa ce tashigo jin batayi maganaba kuma bata zaunabane yasa shi fad'in Baby zo Kizauna kusa dani kiji, sai alokacin Ta kalleshi har ya watsa Ruwa ya sauya kaya Tree Quater ne ajikinsa mai tsantsi da Rigansa amless, wani uban tsaki taja sannan tayi baya "ance maka ni 'yar iskace Mami na ne take k'iranka, da sauri ya d'ago ido yakalleta wani lrin kallon ashe abunda kukeyi kenan? Take masa cikin zafin nama ya tashi yayi kanta aguje ta juya sai dai kafin takai ga k'ofan ya damk'ota, (kunsa Dijah da k'ara) wani irin k'ara tasake Har saida Mami tajiyota, sai b'ari takeyi tana k'ok'arin k'wacewa k'ara fizgota yayi ta fad'a jikinsa da sauri kuma ya cireta yana kallonta "inke ba 'yar iska bace to waye d'an iskan? Zata sake sakin ihu ya buge mata baki da bayan Hanunsa. Ganin yana nima yadawomata zaki ne ta sassautar da Murya "Mami ce fa take k'iranka wlh ba k'arya bane, jin ya d'anyi sako sako da rik'ontane ta fauce ta fita aguje, yabiyo bayanta. duk saurin datayi kusan ajere suka shiga falon, daf da Mami Khadijah ta zauna tana haki shikuma gogan sai sinne2 kai yakeyi yak'i su had'a ldo, Mami ta kalli Khadijah "kekuma ihun me kikeyi? "Shine ai yatab'amin Jiki Mami nagaya miki wlh lskanci sukeyi yanzuma.... "Ke Khadijah wai meyasa kike da yawan Surutu ne? Iya ta katseta tana fitowa daga d'aki agefen Kabir dayagama jik'ewa da zufan jin abunda Dijah tafad'a ta zauna "Fatima wai meye yake faruwa? Mami ta nuna Nafisa "Fad'i abun da ya had'aku, Nafisa ta tab'e baki Yarinyannan tajima tanamin Kallon banza Nida gidanmu, shine yau wai har dacemin Karuwa mai bin Maza. Iya ta Rafka salati tana tafa Hanu "Anyah Kuadijah mai yakaiki? Kinkosan Hukuncin Magananki? Irin wannan katob'ara da kikayi, Da Hankalinki? Ai dai koba komi Nafisa tayi k'anwa dake ak'alla sau biyu, Saida Iya tagama fad'anta sannan Mami ta dubi Khadijah da taketa Zub da k'walla, tace "Meya had'aku Khadijah? Da har kikamata irin wannan Furucin. cikin kuka tace "Mami niba Karuwa nace mataba Karya nace mata Saboda Allah ku baku gani kullumfa indai Likita yana gida tana tare dashi kuma wlh sau dayawa ina ganin suna... "Shout up Mami ta tadakamata tsawa, "Abunda yahad'aku kenan? "ita tafara cemin Tinkiya nan ta fad'i yadda sukayi. Cikin kuka tace kullum sai tamin gorin gida, kuma ai nima muna da gidan. Mami ta kalli Kabir da ya Dafe goshinsa yana kallon k'asa cikin zafi tace "Kabir wace ce mai Gaskiya acikinsu? Ahankali ya d'ago yana Kallon su, yasan cewa indai a Gaskiyane to Khadijah ita tafad'i gaskiyan yanda akayi yayi mamakin Nafisa da tafetta k'arya haka, saidai amma tsananin Haushin Khadijah dayake Ransa, daya iya k'arya tabbas da ya k'aryatata, to inyayi haka kuma shima yayi k'arya abunda bai iyaba. "Ana tambayanka kayi Shiru me kake Nufi? Inji Mami, Sunkuyar da kansa kawai yayi yace "Kiyi Hak'uri Mami, "Eh zakace inyi Hak'uri mana kana Namiji yara suyi fad'a agabanka, amma kakasa Yin komi akai, "Mami bakisan Halin wannan Yarinyanba, Wlh bata da Kunya koda na Rabasu bazata saurarenba. Iya tarik'e Hab'a saboda Allah Kabir tambayanda akamaka kenan? Kaba da shaida akan Halin Khadijah ko kuma kayi shaida akan fadansu kaifa Namijine Anyah zaka iya Adalci a tsakani Matanka? Nafisa tazaro ldo mata? Lallai ma lya Allah yasawak'e yatara Mata ancemiki shi irin wancan tshohon Mijin kinnan ne dayataraku ku biyu wlh nikam nid'ayace bawatta banzan da zata shigomin Gida, Iya tayi Murmushi "To Allah ya taimaka matan mai mace d'aya, ammadai inaga da ba'a k'arin dake ko shi Mijinkinda kikewa Soyayyan ba d'aya acikinku daga haka ta mik'e ta tafi. Mami takalli Khadijah datake ta resa Kuka cike da tausayi don ko ba a gayamataba tasan Kukan tuna lyayenta takeyi. Khadijah yi Hak'uri kitashi kije kiishirya ga Malamin Islamiyyanki yazo kije kiyi Kartunki, kar insake jin kincema watama ba Nafisaba Karya, Kinji? Kai ta gyad'a sannan ta tashi ta tafi Mami tajuyo ta kalli Nafisa da take ta jijjiga tace "Nafisa kema kar kisake cemata tinkiya sannan na rok'eki kimin Kara kidaina Mata Gorin Gida, Yarinyannan 'yar gatace agurin iyayenta bak'aramin artabu nayiba akanta, da k'yar sukayarda sukabani, lta don haka kitaimaka kidaina Mata gori inbadai kinason kinunamin cewa ban isa in kawo wata Gidankubane. Inkuma kinci Gaba to dani kikeyi bada itaba. Tashi Nafisa tayi ta shiga ciki jimawa kad'an tafito da makullin Mota "Mami Na fita, "to adawo lfy kawai tace atak'aice. Kabir yatashi Zai fita Mami tace "Kabir zo dama ina da Magana dakai, Gyara Zama tayi tana Fuskantansa Sosai Tafara Magana "Kabir inason ka bud'e kunnenka Sosai kaji Abunda zangaya maka, lnafatan zaka fahimceni fahimta mai kyau, sake gyara xama tayi tana fuskantansa, Amatsayina na Mahaifiyar ka Kabir Namaka Aure!!! Ko ince nasa and'aura maka Aure! Bada saninkaba. Dukda abaya kai kabani wannan daman saidai yanzu naga kaman ka sauya ra'ayi. *Tirk'ashi wai yaya Kabir d'an gidan Mami zai d'auki maganan da Mahaifiyarsa Maminsa maiso da k'aunarsa tazo masa dashi shin yaya zaiyi da Nafisa gashi dama ra'ayinsa bana mata biyuba* *gashi an auramasa matar da baisaniba* shin wai meyasa khadijah tamatsa dacewa Kabir da Nafisa 'yan iskane?? Karkumanta Comments d'inku shine yake bani k'arfin gwiwa👇🏻 08065091824 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣1⃣ Shiru ne na Lokaci ya biyo baya, Wani lrin sanyi mai gauraye da zufane yake ratsa jikin Kabir, Yarasa wani yanayi yake jin Kansa, azahiri dai shi bai kawo Aure ma kansa nan kusaba don har yau shi baiga matar data dace dashiba, duk dai dama yasa ma ransa zaiyi Aure ne don d'abbak'a Suna, da son cika ma Mamin sa Burinta, Don yasan inyace don so zaiyi to bazaiyiba Har Abada don shi bai yarda da Akwai wani Abu mai suna Soyayya ba bayan na d'a da Uwa, sannan awani b'angaren kuma yana son Zab'in Mamin sa, yana son ganin Farin cikinta, saidai bai yi tunanin Dagaske Mamin zata masa Auren Doleba kamar yadda tasha gayamasa asigan Wasa. "Kabir! Mami ta k'ira Sunasa cikin sanyi da damuwa, aduniya Abu mafi d'aga ma Mamin Hankali shine ta ga Kabir d'in cikin Damuwa. "Na maka laifi ko Kabir? Ban kyauta maka bako? Sai kuma tayi shiru tasake d'agowa ta kalleshi shid'inma itan yake Kallo cikin damuwa, "kayi Hak'ur.... "Mami!! Yak'ira Sunanta cikin sanyi Murya cike da damuwa ya k'araso yarik'e k'afanta "Don Allah Mamina kar kiban Hak'uri Nine fa Kabir d'inkinnan Mami da kikaci kashi da fitsarinsa, kika jure d'auwainiyansa Na miki Kuka. damuwata tahana ki Bacci, Mami kinyi dai2 Abunda kikayi Baki b'ataminba wlh ban isa ince kinmin laifiba, Nagode Mami Allah yasa hakan shiyafi min Alkhairi Duniya da lahira. Kallonsa kawai Mamin takeyi dukda ta karanci tsantsan firgici a ldonsa Kalamansa sun kwantar mata da Hankali, Tabbas Tasan Allah yamata Baiwa da samun nagarceccen d'a mai son ganin farincikinta akullum. "Allah yamaka Albarka Kabir lnsha Allah wannan aure zai zamo Alkhairi garemu baki d'aya kaci gaba da Addu'a Kabir lnsha Allah zakayi farin ciki madawwami da matarka, da yardan Allah kaima zaka samu 'ya'ya Na gari masu biyyaya agareka tashi kaje. Cikin Sanyin jiki ya fita tsaban wani abu da yake damunsa wanda bai ganeba shin farin cikine ko damuwa, Waje ya fita ba tare da yaganeba, yajima yanatsaye abakin gate yana tunani gami da Tambayoyi ma kansa, Why Mami ta masa wannan auren? Meye matsayin Auren Nafisa awajensa yanzu? bayan Har yabada sadaki ansa Rana? "No Mami bazan lya auren Mata Biyu ba pls ya fad'a yana ya mutsa gashin Kansa. Kimanin mintuna 40 yana zaga wajen daga bisani yashiga part d'insa Toilet yashige don Rage Ma kansa damuwa. Kwance take kan Gadonta tanata juyi gami da sharan k'olla, yau abun da yafaru tsakaninta da Nafisa ya tunamata da Baffanta shauk'in su yacika zuciyanta, Baffanta Mai Bin bayan ta kotana Dagaskiya kobata dashi, Burinsa kawai kar yaganta cikin Damuwa, Bai tab'a yarda ya d'ora wani akantaba sai dai ta Rarrasheta, wayanta ta d'auko ta dinga bin Contacts d'in d'aya bayan d'aya, aranta tana tunanin Meyasa Fir Mami tahanata Numbern Baffanta saidai tak'irashi da wayanta suyi magana agabanta, ko meyasa hakan? Tabbas da tanada Numbernsa data k'irashi awannan Lokacin. Ji tayi Karatunma yafita aranta Inna da Baffanta kawai take son Gani, tashi tayi tashige Toilet tana wanka ta jiyo Muryan Mami gyaran Murya tayi, tacigaba da wankanta, koda ta fito bata Sametaba, Rigan Bacci tasa mai santsi dayakawo har gwiwanta, ta tufke Gashinta ta D'aure da K'aton Band tafito, a Falo tasami Mamin ita kad'ai tun kafin ta zauna Mami tace "Haba Khadijah na ko kowa zai gujeni bai kamata kema ki Gujeniba, Nafisa ta gudu agidan gaba d'aya saboda na nunamata kurenta amatsayina na Uwarta, Kabir ma tunda yafita bai dawoba. kekuma meyasa kika b'uya ad'aki kika k'i fitowa? Kema namiki laifiko? tafad'a tana k'are mata kallo. Akasalance tace "Bakomi Mami wlh banyi fushi dakeba bakimin komiba. Ba abin da zakimin Mami inyi Fushi dake. Cike da Tausayi Mamin tace To shikenan Khadijah je kici Abinci kije ki kwanta Gobe ln Allah yakaimu da safe ki shirya zamuje gidan Fatima, Zanje in kwanta nasha Magani, kitabbatar kinci Abinci kafin ki kwanta, daga Haka ta Haye samanta, Dijah tajima azaune agun kafin ta tashi ta Haye daining ta duba Abincin gaba d'aya ba wanda yamata, dan haka ta tashi daniyan barin wajen ta shiga d'akinta, Kabir tagani atsaye Hanunsa acikin Aljihun Wandonsa, Fuskansa amirtuk'e sai Binta da Kallo yakeyi, Ahankali yafara takowa yana Nufota, tana ja da baya yana binta Har sai da suka kai dungun d'akin Sanin Halinta ne yasa yayi saurin sa Hanu ya toshe bakinta sannan ya d'agota suna Shak'an numfahin juna, Jawota yayi sai da ya danganata da wani corridor kusa da k'ofan Fallon yasaketa yana Kallonta gaba d'aya ldonta sunfito waje, amma sabida Hali lrin na Dijah Qaya takalleshi cike da tsiwa tafara Magana "Meye Haka? Malam ina zaka kaini? Kaga baniso ka matsamin ln wuce. Yatsunsa Biyu ya had'a ya d'ani Lips d'inta, sanna ya kamasu da k'arfi yana kallonta Fuskansa A murtuk'e "Ma waye kike cewa d'an lska? Gayamin lnji. Hannayenta ta d'ago ta d'ora akan nashi tana juya kanta, zame Hanunsan yayi yana yarfewa yana kallonta tasa Hanu tana shafa lnda yarik'en cike da jin zafi. Zaki gayamin ko sai na cire wannan bakinki mai Faccakala maganan ya fad'a yana shirin sake kamo Bakin, "Nifa ba d'an iska nace makaba, cewa nayi naga kuna lskanci kai da wancan Banzan kuma wlh nasha ganinku. Cike da tsoron Furucinta yake binta da kallo ya lura da iya Gaskiyanta tayi maganan. "Khadijah menene Iskanci? "ohon maka kai kasani wlh Har maganan lskanci kunayi ai lnajinku kullum abayan Windowna kuke zama. Kafin ta Rufe bakinta ya kaima Bakin bugu da bayan Hanunsa zatayi lhu yayi saurin Rufe bakin kika sake kikamin wannan k'arankin sai na B'urma miki baki, yarinya k'arama dake kin iya sa ldo da yin sharri. Bawani lskancin da kika tab'a gani banza 'yar k'auye kuma ma lnkin ganin lna Ruwanki kiyi damuwan gabanki mana sai kin zauna kina terere na agari, manufarki Dabam Manufar wanda zaiji wannan Furucin abakinki dabam, kuma lnna sake ji kin Zagamin Mata sai na B'allaki ahasale tace "wlh ba matanka bace tunda ba ad'aura muku aureba, kuma wayace kudinga cewa wani l luve u a l missed u kuma kullum sai ta shiga d'akinka ai wlh da agarinmu kuke sai an muku wak'a, sake baki yayi yana kallonta har sai da ta kai Aya gani yayi inba da gaske ya mataba baza ta daina shiga Rayuwansaba. Ya fara k'ok'arin ciro Belt d'insa ganin Haka yasa ta fara shiga Hankalinta don tasan zai lya jibganta awannan lungu kukanta abanza. "To ai Mami ma tace kar insake fad'a kuma nace bazan sakeba kaban hanya lnje in kwanta bazan sakeba. "kidai cigaba da min tsiwan dakika saba kawai. "Allah Likita bazan sakeba, kayi Hak'uri nikamma na daina lek'aku. Mai da Belt d'in yayi ya gyara tsayuwa yana kallonta "karma kidaina lek'amu ki cigaba da lek'enki amma dai kidaina min sharri inma zakiyi gulman to kinimi sani akai kafin ki fad'a lnkink'i sai na farfasa wannan bakin kin. Kafin ya Rufe baki ta shige ta osinsa ya juyo suka had'a ldo ta tab'e baki "wlh nikam innaga anyi abu fad'a zanyi lnkuma ba'ason lnfad'a sai dai abari, ai ko auren ma kukayi nasan abunda zakuje kunayi kenan k'afansa ya d'aga da sauri ta juya ta shige d'akin lya da gudu, alokacin lya tana kallon labarai tana gyangyad'i taji anruntumo d'akin firgit ta mik'e tana nima wurin b'uya "Lfy Khadijah meye ya biyoki? Ko kinyi mafarkine? Sai da ta zauna akan gado kafin tace Likita ne lya ki Rufe k'ofan. Iya ta zaro ldo Likitan ya dawo abun tsokananki ne? Anya Khadijah ki mai da Hankalifa ni matsamin ln kwanta Bacci nake ji gara ke, lnkin gama ki rufe min k'ofan. tana tsaye awajan Har lya ta fara Bacci, ta gefen labule ta lek'a bata hangoshi afalonba tayi Dariya ta rufo ma lya k'ofa ta fito tasha kwana zata shiga d'akin ta kena ta ji ta bugu da mutum a tsorace ta d'ago suka Had'a ldo dagashi sai singlet da dogon Wando Hanunsa Rik'e da goran Ruwa da cup da Alama a kitchen ya d'auko. juye2 ta hau yi yatsaya yana kallonta ganin ba hanyan guduwane yasa ta juyo ta kalleshi tana zaro ldo muryanta na d'an sezing tace "Sannu da dawowa, ina Wuni, ta gefenta yabi ya wuce batare da yace komiba da gudu ta shige d'aki ta maida k'ofa ta rufe. Washi gari da sassafe Dijah ta shige kitchen don yin abun karyawa kaman yanda tasaba wani lokacin suyi tare da Mami wani lokaci kuma kafin Mami tafitoma tuni tagama. Yauma hakan Akayi kafin k'arfe 8:00 tuni ta gama duk abunda yadace tashiga wanka tunda tafito take kan Mirrow, duk da bawani shafe2 tayiba bak'aramin kyau tayiba, swiss less tasa Lemon green mai kwalliyan zare Orange sark'a da d'ankunnen ta dasu warwaro duk orange ta saka, takalmi da jaka Lemon green ta yafa mayafinta orange mai stones ba k'aramin kyau tayiba tafito sai baza k'amashi takeyi a falo ta sami Mami itama cikin shiri take karyawan ta kenan ta tashi zata shiga ciki, cak Mami ta tsaya tana kallonta har tak'arasota ta duk'a tace ina kwana Mami d'agota mamin tayi tana Murmishi lfy 'yar Mami kinganki kuwa? Kinyi kyau sosai kamar 'yar sarauniyan Engla, Duk na zuwa gidan Fatiman ne? Ai nazacikin manta tayi maganann da zolaya Murmushi kawai Dijah tayi. "kin karya kuwa? Nasan ma baki karyaba, kikarya inkingama ina sama daga haka ta wuce. Tea kawai ta had'a zallan sa ta dawo kan kujera a falo ta zauna, dai dai lokacin Kabir ya shigo cikin Riga da wandon dark blue d'in Jeans Rigan kuma shirt ne mai dogon Hanu light blue, kallo d'aya yamata ya zarce d'akin Maminsa, Abakin gado yasameta tana duba wani takarda, d'an gefenta ya zauna Fuskansa d'auke da Murmushi, ya gaisheta ajiye takardan tayi ta dawo kan kujeran da yake kusa dashi ta dafa kafad'ansa "ka Huceni? Kabir abun har da yaji? " a'a Mami kinsan shirin bikin Habib mukeyi abunda yasa kika ga bandawo da wuriba kenan, muna can wajen tsara Venue, "To meyasa ka kashe wayarka? "Wlh Nafisa ce take son takura min shiyasa nakashe. "Nayi zaton ko don auren kanne Kabir kamin yaji, "Bahaka bane Mami yafad'a yana sosa kansa, Kallonsa tayi da Alama da magana a bakinsa, Murmushi tayi wata k'ila kanason sanin yanda akayi aka maka aurenko? "Bahaka bane Mami Nafisa nake tunani yanzu za'a ajiye maganan Auren tanne? "Meyasa za' ajiye? Ai in anmata haka ba ayimata Adalciba tsawon lokaci tana jiranka. "Mami nasani zamu sha artabu da itane sam banson tashi hankali, "Kabir kad'auki wannan aure naka a wani babban al'amari da Allah ya hukunta kasamwta kasanar da lta bayin ka bane. "Mami to wai wacece yarinyan kuma yaushe aka d'aura Auren nazacima Nafisan tasani amma jiya maganan da tamin na fuskanci bata saniba, Mami mata Biyu basuyi yawa ba kuwa? Murmushi Mami tayi sarai ta fuskanci lnda zancen nasa ya nufa. "Kar kadamu Kabir zakasan matan lnlokaci yayi, aure kuma ma bakanan aka d'aura lokacin kana England. Wani mashiriri cun Murmushi Kabir yayi jin maganan yayi kamar a tatsuniya cikin son yabasar yace "kai Mami ashe najima da angoncewa ma ni bansaniba, kaman zaki fitane ko? "Eh zanje gidan Sani "ok lnkin shirya muje inkai ki. "Khadijah nake jira ka dubota lntagama sai mutafi. "To yace sannan ya fita bai sameta a faloba, D'an dube2 yashiga yi a kitchen yaji motsin Ruwa yashiga a lokacin tana jikin famfo tana wanke kup d'in da tasha tea, bayanta yatsaya yana k'are mata kallo, ta juyo da niyan ajiye cup d'in kawi taga mutum Wani lrin razannane k'ara tasake, gami da wurgar da cup d'in Da sauri ya matsota zai rik'eta Mami ta fad'o kitchen d'in a tsorace "lfy Kabir mai kamata? Tayi tambayan tana rik'o Hanunta. Ya Harare Dijah da take ta muzurai Ba abunda namata Mami juyowa kawai tayi ta ganni. "Gaskiya Mami yarinyannan tana da sercatref problem yakamata akaita Abinciketa, Hanunta kawai Mami takama suka fita. Uziri pls kuyi Hak'uri da wannan 😰 UMMU fatima 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣2⃣ Bayansu yabi sai wurga mata Harara yakeyi, aransa yana Mamkin Halin yarinyan sam lhu bayamata Wuya yanzu ta tatarama Mutane ba wani Abubane awajenta. Afalo Mami tasake Hanunta, tace ta d'auko mayafinta taje wajen Motan tajirata. Saida taje tayi ma lya sallama sannan tafito. Atsaye tazo tasami Kabir ya jingina bayansa da Motan yana hard'e da Hanunsa ak'irji, d'an nesa dashi kad'an ta tsaya tana Amsa waya, zubamata ldo sosai yayi yana kallon yanda take Lumshe ldo da Alama tanajin dad'in Maganan datakeyi. Cikin taku Na kamala da Nitsuwa Mami ta iso, tundaga nesa da Dijah ta hangota ta'ajiye Wayan ta nufota ta karb'i jakan Hanunta, Baya Mamin tashiga sannan tamata Umurni da shiga gaba, suna tafiya jifa2 Kabir yanayi ma Mami tad'i har suka iso. A k'ofar Gidan yayi perking, Mami ta kalleshi "meyasa kayi perking anan Bazaka shigaba? Yad'an yi Murmushi "Mami ince yanzu Zaki shiga ki fito, yafad'a yana Langab'ar da kai.. Murmishi kawai tayi suka shiga Khadijah tana Gaba Mami na biye da ita, a k'ofan falo Dijah tayi Sallama wajen sau biyu ana Ukun ne Bintalo ta Amsa ta fito tana Bud'e k'ofan Falo tayi tozali da Dijah ihun Murna sukayi gaba d'aya suka Rungume junasu. gefe Mami taja zuciyanta cike da tausayin yaran dakuma tuhuman Kanta na Rashin Kawo Khadijah wuri "yar'uwanta, Tasani ba k'aramin kawaici tayiba dai2 da Rana d'aya bata tab'a nuna Alamun tanason ganin 'yar'uwan nataba. "Mami kishigo Muryan Bintalo ya katsemata tunani, Murmushi tayi ta kalli Bintalo da take ta nok'ewa saboda Cikinta da yad'an fara Ture Riga, K'asa tasakeyi da Kanta tace "Bismmillah Mami kishigo. "kingama Murnanne Fatima? So kike ki karyamin 'ya ko? Tafad'a tana kutsawa ciki, Sai da tazauna akan Kujera kafin Dijah ta zauna ak'asa daf da ita, Bintalo tashiga Bed Room ta sako Hijabi, sannan ta shiga kitchen ta cika musu gabansu da kayan ciye2 da shaye2. A gefe Bintalo ta zauna cike da Girmamawa tagaida Mami, "Kuna lfy ko Fatima? "Eh lfy k'alau. "To Alhamdulillah kina waya dasu Baffankin ko? "Eh d'azunma muka gaisa. "To yayi inda wata matsala dai nagaya miki Fatima kar kiji nauyin sanarda ni ko wace irice kuwa, kid'aukeni tamkar lnnan ki kinji? Bintalo Ta gyad'a kanata tana wasa da yatsunta. "Sannan shi zaman Aure Hak'uri yafi yawa acikinsa kaman yanda nake gaya miki kullum, Kibi Mijinki sosai Fatima duk da dai nasan ke yarinyace mai ladabi to kik'ara akan nna da. Ya Makarantan dai lnce ba wata matsala? "Babu Mami wlh Malam dakika had'ani da itannnan tana kirki sosai, tana taimaka min a kan karatuna. "Ayyah nasan zatayi ai Hajiya Ameena ba laifi. Mami ta kalli Agogon da yake mak'ale a hanunta Sannan ta kalli Dijah "Ni zan tafi Khadijah inada Meeting, sannan daga nan zan wuce gidan Uncle d'inku zuwa yamma zan turo ad'auke ki, "To Mami kigaimin da Umma da Sauda. "zasuji. Tana k'ok'arin mik'ewa Bintalo ta langab'ar da kai "Mami bakici komiba fa zaki tafi, "Sory Fatima Sauri nakeyi ta fad'a tana d'aukan goran Ruwa d'aya, ta mik'ama Dijah kaima Kabir nasanshi da shan Ruwa naga kuma bai d'aukoba, "To, tace Sannan ta d'auka tafita yana zaune akan Mota yana waya da Nafisa, baya yabata dan haka sam bai gantaba, har sai da yagama, daga bayansa yaji Muryanta adak'ile "Likita wai gashi lnji Mami, wurga k'afansa kawai yakeyi daga saman Motan batare da ya juyoba, tad'an wuto gabansa tamik'amasa zuba ma k'irjinta ldo yayi batare da ya karb'i Ruwanba, cikin dakewa yace lna mayafinki? D'an juyawa tayi ta kalli k'ofan gidan "yana ciki. "Yamiki kyau yafad'a yana maida kallonsa ga wayansa, ta turo bakinta "ba zaka sha Ruwanbane in maiyar? Ya had'e Rai "zo ki bani abaki, ta karkace kai tana mishi wani Kallo ance maka ni 'yar lskace irin Wancan Banzan Nafisan? Wlh ma ka jawo makanka, sai nafad'a Mami abunda naji yanzu kafad'a awaya wai ku had'u a aroma Hotel kaceko? Cikin zafin nama ya dirk'o asaman Motan ai asaba'in ta yarda goran Ruwan ta arce da mugun Gudu, abakin gate sukayi karo da Mami, Mami tana shirin rik'eta tayi saurin komawa bayanta tab'uya, tana lek'owa. "Lfy kuwa? Bintlo da tayi Rakiya ma Mami ta Tambaya tana kallon Kb dayake jingine da jikin Mota, Hanunsa soke a cikin Aljihunsa, barakatab'a cewa dashi Dijah take wannan gudunba. Mami ta matsa gefe tana kallon su takalli Diijah ta kalli Kabir, badin sanin Haliba sai tace Dijah ita kad'ai ta kwaso wannan gudu. "lfy Khadijah? Inji Mami. Turo baki tayi Shine ai wai ln bashi Ruwa abaki. D'an gajeren tsaki Mami tayi ta wuce ta shiga Mota. Bintalo ta d'an Harare Dijah murya k'asa2 tace "Mai Hali dai baya fasawa, Allah ya shiryeki, Sannan tak'arasa bakin Mota, suka gaisa da Kabir d'in alokacin yana shirin tada Motan. "Ya Kabir shine kak'i shigowa ko? "Jiya fa iwar haka inacikin gidankinnan Mamata kokin Manta? "jiya daban yau daban ai. "kar kidamu Yau da daddare zan zo ind'auki aron Mijinki yamin Rakiya, yafad'a da zolaya, Dariya kawai Tayi ta kauce masa yaja Motan. Suna komawa ciki Bintalo ta kamo Hanun Dijah tana k'aremata Kallo, tarik'e Hab'a "Dijah Haka kika dawo? Wlh banda namiki kyakykyawan sani bazan ganekiba, kinganki kuwa? Dijahn kam da Mamaki take kallonta "yanzu Har zakicemin Na canja Bintalo? Toni Har yanzu kokonto nake anya kuwa kece? Kinyi k'iba sosai ga wani Fari da kika k'ara Bintalo Meye wannan acikinki? Tafad'a tana zaro ldo gami da tab'a cikin. Bintalo ta buge Hanunta tana Dariya tashige Bed Room. Jim kad'an tafito "Dijah wai lnji Honey yana gaisheki, zaro ldo Dijah tayi "waye kuma Honey? "yaya Sani man. Jinjina kai tayi "dama yana ciki Shine yayi likimo yak'i fitowa? "yafita waya mukayi nace masa kinzo mana kwana lnce kwana zakiyi mana. "cab shida yace ba a kwana agidanku, ba abunda zai sani inkwana. Bintalo tana dariya tace to sauko kici koda friut ne. Sauk'owa tayi suka baje awajen suna Hiran abunda ya wuce suna Dariya, can Dijah tad'an yi shiru, Bintalo tace yadai? Nan danan Hawaye suka fara zarya a fuskan Dijah "Binatalo Baffah na inason ganin Baffahna wlh inason inkoma gida. Shiru Bintalo tayi aranta tana tunani ba ita kad'aiba hatta su Baffah insunyi waya sukan nuna mamakinsu na yanda Dijah tayarda ta zauna tsawan wannan lokaci a wani gurin. Tayi abunda ba wanda yatab'a tunanin zatayi. Bintalo ta nisa cikin son kawar da zancen tace "To indankuma kika shiga d'akinki na Aure fa ya zakiyi? Rabuwa dasu ai yazamo miki Dole Dijah tunda Allah ya hallitoki Mace ba na Mijiba. Tasa Hanu ta goge Hawayenta tanakallon Bintalo "ni bazanyi Aure awani Gariba, gani ga Baffa da lnnata kullum lna tunani yanzu waye yake d'ebo ma Baffana Ruwa? Wa yake tayi lnna aikin gida? Bintalo tayi wani Murmushi mai ciwo cike da tausayin lyayen nasu dan lrin tunanin da Dijah takeyi itama takeyi musamman yanda Rayuwa ya canza mata tana cikin jindad'i ga ababen More Rayuwa kala2 Bata da wata matsala, Rayuwa takeyi irin wanda bata tab'a Mafarkinsaba( Allah kenan) kullum kwad'ayinta inama ace lyayen nasu suma haka suke. "Tace Dijah ki kwantar da Hankalinki indai wannan ne aidai dama da d'iban Ruwan da aikin Abincin duk dan muna nanne yake yawa, yanzu kuwa duk zai zo musu da sauk'i. Wlh cikin k'oshin lfy suke duk lokacin damukayi waya sundinga Tambayana lnce dai bama cikin wata Matsala? Dijah tace Don Allah kibani no. Baffah kinji? Bintalo tayi shiru tana tunanin maganan dasukayi da Mami bayan ta koreta da wayon takaima Kb Ruwa. "Mik'omin wayan gashi can abayanki ink'irashi Kugaisa kafin kitafi zan baki no. Dasauri ta mik'o mata ta kalleta "Kimin Alk'awarin bazaki fad'a musu wani abunda zai b'ata musu raiba kuma ki share fuskanki kidai daita Muryanki inba hakaba bazan k'iraba. Me Hali baya fasawa saida tad'an Harareta ta murgud'a baki kafin tace "wlh gaisawa kawai zamuyi. Tana k'iranshi bugu d'aya yad'auka. Jin Muryan da baiyi tsammani bane yasa shi sakin lallausan Dariya cikin farin ciki yace "Uwata ta kaina Uwata tafi ta kowa Uwata maganin Kuka na. Saida ta sauk'e ajiyan zuciya, tace "Baffana lnason lnganka Baffah kullum sai nayi Mafarkinka, "Zaki ganni Dijah na indai ina raye kina raye zamu ga juna dayardan Allah, Hajiya tace min inkin sake samun wani Hutun anan zakiyi mana, ki kwantar da Halinki mamata kiyi karatunki kinji? "To Baffah ina lnna ta? Innan ki tana gida nina fitane, "Kaje d'ibo Ruwane ko Baffah? Ko lta ce? Tayi maganan araunance. Baffah yayi dariya mai sauti "ki kwantar da Hankalinki Dijah bana Ruwa bana l tace. .Baffah ina Jebu na? Tafad'a cike da shauk'i. "Ayyah Jebunki ai kullum itake d'ibo mana Ruwa iro kuma ya d'ibo mana itce kullum tana wajen lnnanki tare suke aikin gidan bata da magana sai naki. Cikin son Aminiyan nata tace lnka koma gida Baffa Zank'iraka ka had'amu da ita. "To Dijah na Amna kin min laifi baki tambayi Takwarankiba, Goggoji ita kuwa kullum tana magananki, Rufe ido tayi kaman tana gabansa tace Kayi Hak'uri Baffah wlh nayi Missing Goggoji na sosai ba kad'anba in munyi magana da Jebu zance takaimata. Daga Haka Bintalo ta karb'e wayan suka gaisa, daga bisani sukayi Sallama ta kalli Dijah datake ta Murmushin farin ciki, "Ki tashi mushiga kitchen yau ke zakimana Abinci, Honey ya Huta tsaki Dijah taja daida Lokacin Sani yashigo. Da Murmushi yake Kallon Dijah "yau Khady Baby ce agidan namu? Lallai yau muna da babbar bak'uwa, yafad'a yana zama agefen Bintalo sannan ya kamo Hanunta yana Murzawa "Sweety yau Baki Har kunne gaki ga Khadijahnki. Rintse ido Dijah tayi aranta tana tunani Dama haka aure yake duk wanda yayi sai yazama d'an lska? "Khadijah yaya Gida? "lfy ta Amsa kanta na k'asa dariya yayi sannan ya mik'e sweety Barin zo naga wannan Bak'auyuwar k'auyanci nata ya motsa, lna zuwa yanzu, yana fita Dijah ta dallah ma Bintalo Harara. dai2 lokacin Mak'ociyarta Aysha ta shigo, da Sallamanta tazauna Kusa da Dijah tana kallonta tace "Aunty Fatima wannane Khadijahn ki ce ko? "Eh itace, "kai naga kama amma dai tafiki kyau. "kai Aysha kiduba da kyau dai ta fini kyau? Ko tafini Fari? "ah wlh kyau d'inma tafiki, lna sonki Mai kyau kusan Kullum sai Aunty Fatima ta bani labarinki kullum lna Allah2 inganki sai yau ya mutanen gidan? "Lfy k'alau, tana gulmana dai ko? "ah sam wlh tana dai bani lbrn kine kawai. Aysha ta kalli Bintalo, "Aunty Fatima kinga jiya baki gannibako? Wlh sweety na ya rik'eni fir yahanani fitowa kin san jiya anyi d'an sanyi bai fitaba bai barni na fitaba, wlh ko Abinci sai da na lallab'ashi yayi bacci na d'ora ai yana farkawa aka faka girgi agefe, ta k'are maganan tana mik'amata Hanu suka tafa. Nanfa Hiran matan Aure ya b'arke a tsakaninsu. Saida sukayi mai lsansu Aunty Aysha ta mik'e barinje ingama ayyukana zan dawo intafi da Mai kyau Gidana. Dijah dai tana zaune awajen kaman andasata ji take kaman ta nitse awajen Harara kuwa ta musu ba Adadi daga k'arshema tashi tayi tashiga kitchen. Anan Bintalo ta sameta har ta kunna Gas tana fere Doya tana dariya tace "oh Khadijahn Mami sakwara za'ayi mana ne? Barin dafa ma Honey indomie, mutuminki yak'irashi wai zasu lek'a Campaninsa Dijah ta tab'e baki tana mita "wlh Bintalo kinshiga Ukunki daga zuwa Birni kinzama 'yar iska, nikam ba Ruwana kin had'u da wa incan matan sun koya miki lskanci, Saida ta d'ora ta kalleta Ayyah Dijah am wanna matan abun ki mata godiyane zuwana gidannan kinsan ba abun da na iya ko Abinci mai kyau ban iyaba haka take shigowa ta koyamun komi da yanda zanyi amfani da komi Hatta zama da Mijin ma ba k'aramin jahadi tayi daniba Ke wlh bani da bakin mata godiya sai Addu'a ta d'aukeni tamkar 'yar'uwanta. "Eh daganan kuma sai ta koya miki Rashin kunya da maganan banza ko Bata rufe bakiba sai ganin Sani tayi ya shigo ta baya ya rungumo matarsa Sweety zan tafi fa kinzo kinbiye ma Khadijah kin mantani. "ah Honey na gashima yadafu ta juye a flate suka fita tare Dijah kam mutuwan tsaye tayi taja gefe tana jinsu har yanzu bata daina mamakin Bintaloba aranta tana tunani inama ace a ldon lnna da Baffa take irin wannan abun tasan da sun tsinemata angama. . Sai da yamma Mami ta dawo gida lokacin Kabir da Habib suna zaune a Farfajiyan gidan kusa da pert d'insa magana sukeyi har Mami ta iso gurin basu luraba, saida tace "Sannunku kafin Suka kalleta, Kabir yace "Mami waya dawo dake? "Ni da kaina nadawo, yad'an zaro ido yana kallon Motan, da kanki Mami? Yanzu kuma mukayi waya bakice min inzo in dawo dakeba "ah ai tunda kace min kai da Habib ne nace to barin barka kayi danna k'irjin da kyau. Kabir yana dariya yace "Mami ashe Sauda ce Amaryan? ai dama baku b'oye mana wacece matarba. Habib yad'an lakaci Kabir yana masa ldo. "kingani ko Mami wai kar in fad'a Munafukai dama suna Soyayyansu a b'oye, lskancine kawai yasa basu nunaba inagama su Uncle sun ganene yasa suka had'a Mami tayi dariya mai Sauti tace "Ashe shiyasa sukayi shuru 'yan bad'o har anata yabonsu wai suna da ladabi, basuyi tawayeba. Habib yayi k'asa da kansa yana Dariya "Allah Mami k'arya yakemin ni bansantaba. "To Allah dai yasanya Alkhairi tafad'a tana Duba l.V cards d'in dayake gabansu. "Mmmn yauwa Kabir kaje kad'au komin Khadijah da Allah yanzu dare yayi, tafad'a tana shiga ciki. Dukansu suka mik'e Kabir yace "Habib muje gidan Sani daganan ka rakani wajen wancan fitinanniyan, wai ltama yau zata dawo gidannan, Jiya Dady yadawo. "ka manta ne tun d'azu Abbana yake min waya zanje inji, wai ni yaushe ne aurenkune kai da Nafisan? Hararansa kawai yayi ya Shige Motan ya rigashi Fita. K'wank'wasa gate d'in gidan yayi ya koma gefe ya tsaya can Dijah ta lek'o tana fad'in "waye? Ganin Kabir ne yasa ta fito tana kallonsa wa kake nima? Dogon tsaki yaja "lnkin ga Dama kizo in mayar dake inada abunyi, Jujjuya ldonta tayi sannan tashiga can kuma sai ga Bintalo Bayan ta masa sannu da Zuwa tace "yaya Kabir na zaci zata kwanane, inyaso Gobe sai muzo tare. "nifa Mami ce ta aikoni duk basan wannanba, inzata zo tafito ina da Uzuri. "Ok bari tafito, tana shiga Dijah ta fito ta d'an tsaya tana langab'ar da Kai "Ayya Likita da kabarni da safe sai mudawo tare tsayawa yayi yana bin bakinta da kallo duk ta inda ta motsashi, Ya Kalleta inkimgama sai kishigo mutafi karkiyarda ki b'atamin Rai wlh. *Cab Nasan yau da magana* 😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳 Ummu fatima ce 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣2⃣ Bayansu yabi sai wurga mata Harara yakeyi, aransa yana Mamkin Halin yarinyan sam lhu bayamata Wuya yanzu ta tatarama Mutane ba wani Abubane awajenta. Afalo Mami tasake Hanunta, tace ta d'auko mayafinta taje wajen Motan tajirata. Saida taje tayi ma lya sallama sannan tafito. Atsaye tazo tasami Kabir ya jingina bayansa da Motan yana hard'e da Hanunsa ak'irji, d'an nesa dashi kad'an ta tsaya tana Amsa waya, zubamata ldo sosai yayi yana kallon yanda take Lumshe ldo da Alama tanajin dad'in Maganan datakeyi. Cikin taku Na kamala da Nitsuwa Mami ta iso, tundaga nesa da Dijah ta hangota ta'ajiye Wayan ta nufota ta karb'i jakan Hanunta, Baya Mamin tashiga sannan tamata Umurni da shiga gaba, suna tafiya jifa2 Kabir yanayi ma Mami tad'i har suka iso. A k'ofar Gidan yayi perking, Mami ta kalleshi "meyasa kayi perking anan Bazaka shigaba? Yad'an yi Murmushi "Mami ince yanzu Zaki shiga ki fito, yafad'a yana Langab'ar da kai.. Murmishi kawai tayi suka shiga Khadijah tana Gaba Mami na biye da ita, a k'ofan falo Dijah tayi Sallama wajen sau biyu ana Ukun ne Bintalo ta Amsa ta fito tana Bud'e k'ofan Falo tayi tozali da Dijah ihun Murna sukayi gaba d'aya suka Rungume junasu. gefe Mami taja zuciyanta cike da tausayin yaran dakuma tuhuman Kanta na Rashin Kawo Khadijah wuri "yar'uwanta, Tasani ba k'aramin kawaici tayiba dai2 da Rana d'aya bata tab'a nuna Alamun tanason ganin 'yar'uwan nataba. "Mami kishigo Muryan Bintalo ya katsemata tunani, Murmushi tayi ta kalli Bintalo da take ta nok'ewa saboda Cikinta da yad'an fara Ture Riga, K'asa tasakeyi da Kanta tace "Bismmillah Mami kishigo. "kingama Murnanne Fatima? So kike ki karyamin 'ya ko? Tafad'a tana kutsawa ciki, Sai da tazauna akan Kujera kafin Dijah ta zauna ak'asa daf da ita, Bintalo tashiga Bed Room ta sako Hijabi, sannan ta shiga kitchen ta cika musu gabansu da kayan ciye2 da shaye2. A gefe Bintalo ta zauna cike da Girmamawa tagaida Mami, "Kuna lfy ko Fatima? "Eh lfy k'alau. "To Alhamdulillah kina waya dasu Baffankin ko? "Eh d'azunma muka gaisa. "To yayi inda wata matsala dai nagaya miki Fatima kar kiji nauyin sanarda ni ko wace irice kuwa, kid'aukeni tamkar lnnan ki kinji? Bintalo Ta gyad'a kanata tana wasa da yatsunta. "Sannan shi zaman Aure Hak'uri yafi yawa acikinsa kaman yanda nake gaya miki kullum, Kibi Mijinki sosai Fatima duk da dai nasan ke yarinyace mai ladabi to kik'ara akan nna da. Ya Makarantan dai lnce ba wata matsala? "Babu Mami wlh Malam dakika had'ani da itannnan tana kirki sosai, tana taimaka min a kan karatuna. "Ayyah nasan zatayi ai Hajiya Ameena ba laifi. Mami ta kalli Agogon da yake mak'ale a hanunta Sannan ta kalli Dijah "Ni zan tafi Khadijah inada Meeting, sannan daga nan zan wuce gidan Uncle d'inku zuwa yamma zan turo ad'auke ki, "To Mami kigaimin da Umma da Sauda. "zasuji. Tana k'ok'arin mik'ewa Bintalo ta langab'ar da kai "Mami bakici komiba fa zaki tafi, "Sory Fatima Sauri nakeyi ta fad'a tana d'aukan goran Ruwa d'aya, ta mik'ama Dijah kaima Kabir nasanshi da shan Ruwa naga kuma bai d'aukoba, "To, tace Sannan ta d'auka tafita yana zaune akan Mota yana waya da Nafisa, baya yabata dan haka sam bai gantaba, har sai da yagama, daga bayansa yaji Muryanta adak'ile "Likita wai gashi lnji Mami, wurga k'afansa kawai yakeyi daga saman Motan batare da ya juyoba, tad'an wuto gabansa tamik'amasa zuba ma k'irjinta ldo yayi batare da ya karb'i Ruwanba, cikin dakewa yace lna mayafinki? D'an juyawa tayi ta kalli k'ofan gidan "yana ciki. "Yamiki kyau yafad'a yana maida kallonsa ga wayansa, ta turo bakinta "ba zaka sha Ruwanbane in maiyar? Ya had'e Rai "zo ki bani abaki, ta karkace kai tana mishi wani Kallo ance maka ni 'yar lskace irin Wancan Banzan Nafisan? Wlh ma ka jawo makanka, sai nafad'a Mami abunda naji yanzu kafad'a awaya wai ku had'u a aroma Hotel kaceko? Cikin zafin nama ya dirk'o asaman Motan ai asaba'in ta yarda goran Ruwan ta arce da mugun Gudu, abakin gate sukayi karo da Mami, Mami tana shirin rik'eta tayi saurin komawa bayanta tab'uya, tana lek'owa. "Lfy kuwa? Bintlo da tayi Rakiya ma Mami ta Tambaya tana kallon Kb dayake jingine da jikin Mota, Hanunsa soke a cikin Aljihunsa, barakatab'a cewa dashi Dijah take wannan gudunba. Mami ta matsa gefe tana kallon su takalli Diijah ta kalli Kabir, badin sanin Haliba sai tace Dijah ita kad'ai ta kwaso wannan gudu. "lfy Khadijah? Inji Mami. Turo baki tayi Shine ai wai ln bashi Ruwa abaki. D'an gajeren tsaki Mami tayi ta wuce ta shiga Mota. Bintalo ta d'an Harare Dijah murya k'asa2 tace "Mai Hali dai baya fasawa, Allah ya shiryeki, Sannan tak'arasa bakin Mota, suka gaisa da Kabir d'in alokacin yana shirin tada Motan. "Ya Kabir shine kak'i shigowa ko? "Jiya fa iwar haka inacikin gidankinnan Mamata kokin Manta? "jiya daban yau daban ai. "kar kidamu Yau da daddare zan zo ind'auki aron Mijinki yamin Rakiya, yafad'a da zolaya, Dariya kawai Tayi ta kauce masa yaja Motan. Suna komawa ciki Bintalo ta kamo Hanun Dijah tana k'aremata Kallo, tarik'e Hab'a "Dijah Haka kika dawo? Wlh banda namiki kyakykyawan sani bazan ganekiba, kinganki kuwa? Dijahn kam da Mamaki take kallonta "yanzu Har zakicemin Na canja Bintalo? Toni Har yanzu kokonto nake anya kuwa kece? Kinyi k'iba sosai ga wani Fari da kika k'ara Bintalo Meye wannan acikinki? Tafad'a tana zaro ldo gami da tab'a cikin. Bintalo ta buge Hanunta tana Dariya tashige Bed Room. Jim kad'an tafito "Dijah wai lnji Honey yana gaisheki, zaro ldo Dijah tayi "waye kuma Honey? "yaya Sani man. Jinjina kai tayi "dama yana ciki Shine yayi likimo yak'i fitowa? "yafita waya mukayi nace masa kinzo mana kwana lnce kwana zakiyi mana. "cab shida yace ba a kwana agidanku, ba abunda zai sani inkwana. Bintalo tana dariya tace to sauko kici koda friut ne. Sauk'owa tayi suka baje awajen suna Hiran abunda ya wuce suna Dariya, can Dijah tad'an yi shiru, Bintalo tace yadai? Nan danan Hawaye suka fara zarya a fuskan Dijah "Binatalo Baffah na inason ganin Baffahna wlh inason inkoma gida. Shiru Bintalo tayi aranta tana tunani ba ita kad'aiba hatta su Baffah insunyi waya sukan nuna mamakinsu na yanda Dijah tayarda ta zauna tsawan wannan lokaci a wani gurin. Tayi abunda ba wanda yatab'a tunanin zatayi. Bintalo ta nisa cikin son kawar da zancen tace "To indankuma kika shiga d'akinki na Aure fa ya zakiyi? Rabuwa dasu ai yazamo miki Dole Dijah tunda Allah ya hallitoki Mace ba na Mijiba. Tasa Hanu ta goge Hawayenta tanakallon Bintalo "ni bazanyi Aure awani Gariba, gani ga Baffa da lnnata kullum lna tunani yanzu waye yake d'ebo ma Baffana Ruwa? Wa yake tayi lnna aikin gida? Bintalo tayi wani Murmushi mai ciwo cike da tausayin lyayen nasu dan lrin tunanin da Dijah takeyi itama takeyi musamman yanda Rayuwa ya canza mata tana cikin jindad'i ga ababen More Rayuwa kala2 Bata da wata matsala, Rayuwa takeyi irin wanda bata tab'a Mafarkinsaba( Allah kenan) kullum kwad'ayinta inama ace lyayen nasu suma haka suke. "Tace Dijah ki kwantar da Hankalinki indai wannan ne aidai dama da d'iban Ruwan da aikin Abincin duk dan muna nanne yake yawa, yanzu kuwa duk zai zo musu da sauk'i. Wlh cikin k'oshin lfy suke duk lokacin damukayi waya sundinga Tambayana lnce dai bama cikin wata Matsala? Dijah tace Don Allah kibani no. Baffah kinji? Bintalo tayi shiru tana tunanin maganan dasukayi da Mami bayan ta koreta da wayon takaima Kb Ruwa. "Mik'omin wayan gashi can abayanki ink'irashi Kugaisa kafin kitafi zan baki no. Dasauri ta mik'o mata ta kalleta "Kimin Alk'awarin bazaki fad'a musu wani abunda zai b'ata musu raiba kuma ki share fuskanki kidai daita Muryanki inba hakaba bazan k'iraba. Me Hali baya fasawa saida tad'an Harareta ta murgud'a baki kafin tace "wlh gaisawa kawai zamuyi. Tana k'iranshi bugu d'aya yad'auka. Jin Muryan da baiyi tsammani bane yasa shi sakin lallausan Dariya cikin farin ciki yace "Uwata ta kaina Uwata tafi ta kowa Uwata maganin Kuka na. Saida ta sauk'e ajiyan zuciya, tace "Baffana lnason lnganka Baffah kullum sai nayi Mafarkinka, "Zaki ganni Dijah na indai ina raye kina raye zamu ga juna dayardan Allah, Hajiya tace min inkin sake samun wani Hutun anan zakiyi mana, ki kwantar da Halinki mamata kiyi karatunki kinji? "To Baffah ina lnna ta? Innan ki tana gida nina fitane, "Kaje d'ibo Ruwane ko Baffah? Ko lta ce? Tayi maganan araunance. Baffah yayi dariya mai sauti "ki kwantar da Hankalinki Dijah bana Ruwa bana l tace. .Baffah ina Jebu na? Tafad'a cike da shauk'i. "Ayyah Jebunki ai kullum itake d'ibo mana Ruwa iro kuma ya d'ibo mana itce kullum tana wajen lnnanki tare suke aikin gidan bata da magana sai naki. Cikin son Aminiyan nata tace lnka koma gida Baffa Zank'iraka ka had'amu da ita. "To Dijah na Amna kin min laifi baki tambayi Takwarankiba, Goggoji ita kuwa kullum tana magananki, Rufe ido tayi kaman tana gabansa tace Kayi Hak'uri Baffah wlh nayi Missing Goggoji na sosai ba kad'anba in munyi magana da Jebu zance takaimata. Daga Haka Bintalo ta karb'e wayan suka gaisa, daga bisani sukayi Sallama ta kalli Dijah datake ta Murmushin farin ciki, "Ki tashi mushiga kitchen yau ke zakimana Abinci, Honey ya Huta tsaki Dijah taja daida Lokacin Sani yashigo. Da Murmushi yake Kallon Dijah "yau Khady Baby ce agidan namu? Lallai yau muna da babbar bak'uwa, yafad'a yana zama agefen Bintalo sannan ya kamo Hanunta yana Murzawa "Sweety yau Baki Har kunne gaki ga Khadijahnki. Rintse ido Dijah tayi aranta tana tunani Dama haka aure yake duk wanda yayi sai yazama d'an lska? "Khadijah yaya Gida? "lfy ta Amsa kanta na k'asa dariya yayi sannan ya mik'e sweety Barin zo naga wannan Bak'auyuwar k'auyanci nata ya motsa, lna zuwa yanzu, yana fita Dijah ta dallah ma Bintalo Harara. dai2 lokacin Mak'ociyarta Aysha ta shigo, da Sallamanta tazauna Kusa da Dijah tana kallonta tace "Aunty Fatima wannane Khadijahn ki ce ko? "Eh itace, "kai naga kama amma dai tafiki kyau. "kai Aysha kiduba da kyau dai ta fini kyau? Ko tafini Fari? "ah wlh kyau d'inma tafiki, lna sonki Mai kyau kusan Kullum sai Aunty Fatima ta bani labarinki kullum lna Allah2 inganki sai yau ya mutanen gidan? "Lfy k'alau, tana gulmana dai ko? "ah sam wlh tana dai bani lbrn kine kawai. Aysha ta kalli Bintalo, "Aunty Fatima kinga jiya baki gannibako? Wlh sweety na ya rik'eni fir yahanani fitowa kin san jiya anyi d'an sanyi bai fitaba bai barni na fitaba, wlh ko Abinci sai da na lallab'ashi yayi bacci na d'ora ai yana farkawa aka faka girgi agefe, ta k'are maganan tana mik'amata Hanu suka tafa. Nanfa Hiran matan Aure ya b'arke a tsakaninsu. Saida sukayi mai lsansu Aunty Aysha ta mik'e barinje ingama ayyukana zan dawo intafi da Mai kyau Gidana. Dijah dai tana zaune awajen kaman andasata ji take kaman ta nitse awajen Harara kuwa ta musu ba Adadi daga k'arshema tashi tayi tashiga kitchen. Anan Bintalo ta sameta har ta kunna Gas tana fere Doya tana dariya tace "oh Khadijahn Mami sakwara za'ayi mana ne? Barin dafa ma Honey indomie, mutuminki yak'irashi wai zasu lek'a Campaninsa Dijah ta tab'e baki tana mita "wlh Bintalo kinshiga Ukunki daga zuwa Birni kinzama 'yar iska, nikam ba Ruwana kin had'u da wa incan matan sun koya miki lskanci, Saida ta d'ora ta kalleta Ayyah Dijah am wanna matan abun ki mata godiyane zuwana gidannan kinsan ba abun da na iya ko Abinci mai kyau ban iyaba haka take shigowa ta koyamun komi da yanda zanyi amfani da komi Hatta zama da Mijin ma ba k'aramin jahadi tayi daniba Ke wlh bani da bakin mata godiya sai Addu'a ta d'aukeni tamkar 'yar'uwanta. "Eh daganan kuma sai ta koya miki Rashin kunya da maganan banza ko Bata rufe bakiba sai ganin Sani tayi ya shigo ta baya ya rungumo matarsa Sweety zan tafi fa kinzo kinbiye ma Khadijah kin mantani. "ah Honey na gashima yadafu ta juye a flate suka fita tare Dijah kam mutuwan tsaye tayi taja gefe tana jinsu har yanzu bata daina mamakin Bintaloba aranta tana tunani inama ace a ldon lnna da Baffa take irin wannan abun tasan da sun tsinemata angama. . Sai da yamma Mami ta dawo gida lokacin Kabir da Habib suna zaune a Farfajiyan gidan kusa da pert d'insa magana sukeyi har Mami ta iso gurin basu luraba, saida tace "Sannunku kafin Suka kalleta, Kabir yace "Mami waya dawo dake? "Ni da kaina nadawo, yad'an zaro ido yana kallon Motan, da kanki Mami? Yanzu kuma mukayi waya bakice min inzo in dawo dakeba "ah ai tunda kace min kai da Habib ne nace to barin barka kayi danna k'irjin da kyau. Kabir yana dariya yace "Mami ashe Sauda ce Amaryan? ai dama baku b'oye mana wacece matarba. Habib yad'an lakaci Kabir yana masa ldo. "kingani ko Mami wai kar in fad'a Munafukai dama suna Soyayyansu a b'oye, lskancine kawai yasa basu nunaba inagama su Uncle sun ganene yasa suka had'a Mami tayi dariya mai Sauti tace "Ashe shiyasa sukayi shuru 'yan bad'o har anata yabonsu wai suna da ladabi, basuyi tawayeba. Habib yayi k'asa da kansa yana Dariya "Allah Mami k'arya yakemin ni bansantaba. "To Allah dai yasanya Alkhairi tafad'a tana Duba l.V cards d'in dayake gabansu. "Mmmn yauwa Kabir kaje kad'au komin Khadijah da Allah yanzu dare yayi, tafad'a tana shiga ciki. Dukansu suka mik'e Kabir yace "Habib muje gidan Sani daganan ka rakani wajen wancan fitinanniyan, wai ltama yau zata dawo gidannan, Jiya Dady yadawo. "ka manta ne tun d'azu Abbana yake min waya zanje inji, wai ni yaushe ne aurenkune kai da Nafisan? Hararansa kawai yayi ya Shige Motan ya rigashi Fita. K'wank'wasa gate d'in gidan yayi ya koma gefe ya tsaya can Dijah ta lek'o tana fad'in "waye? Ganin Kabir ne yasa ta fito tana kallonsa wa kake nima? Dogon tsaki yaja "lnkin ga Dama kizo in mayar dake inada abunyi, Jujjuya ldonta tayi sannan tashiga can kuma sai ga Bintalo Bayan ta masa sannu da Zuwa tace "yaya Kabir na zaci zata kwanane, inyaso Gobe sai muzo tare. "nifa Mami ce ta aikoni duk basan wannanba, inzata zo tafito ina da Uzuri. "Ok bari tafito, tana shiga Dijah ta fito ta d'an tsaya tana langab'ar da Kai "Ayya Likita da kabarni da safe sai mudawo tare tsayawa yayi yana bin bakinta da kallo duk ta inda ta motsashi, Ya Kalleta inkimgama sai kishigo mutafi karkiyarda ki b'atamin Rai wlh. *Cab Nasan yau da magana* 😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳 Ummu fatima ce 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *MY NATION*🇳🇬 *ALLAH yabar k'auna*🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣3⃣ Bud'e Motan yayi ya shiga ya kifa kansa akan siriyarin motan yana jiranta, yana jinsu suna magana da flatanci, da Alama fad'a Yartata take mata. Har saida ya k'osa aransa yana Mamaki wai shine yau yake jiran wata ba Maminsaba? Kodayake hakanma Umurnin Mamin ne. Yana ji ta Bud'e ta shiga bata gama Rufe motanba ya figeta a guje dan ta gama k'uroshi. Sai da ya hau titi kafin ya tsagaita Gudun. Sun Nisa sosai akan Titin Dijah tasake Salati gami da d'ora Hanunta akai, Agaggauce ya sauk'a akan Titin yana kallonta, tun kafin yayi Magana cikin Muryan Kuka tace Likita Don Allah kamai dani na Manta ban karb'i no.ba ka maidani inkarba ko ka ajiyeni in koma. "a'ina ne zaki karb'i no.? "awajen Bintalo. "no. Meye? "Numbern Wayan Baffah na. Wani dogon tsaki yaja ya Figi Motan aguje, yana fad'in nazaci maganan naki mai Muhimmanci ne. Buga k'afa tafarayi, Sanin da yayi kad'an da aikintane ta tara masa jama'a, yasa ya sassauta Murya, "indai Numbern Baffah ne in munje Gida Mami zata baki.. "Bazata baniba Lilita ka ajiyeni kawai inkoma. Yad'an Lashi Lips d'insa cike da takaici wai yanzu indai yana son zaman lfy amotannan sai ya lallab'ata? Shi da Motansa? Sannan shima ba tuk'a kansa yakeyiba, Amma ya d'ukota, Ga mari ga tsinka jaka ke nan. Tajjuyo tana sharank'olla tace "Likita! "Khadijah kiyi Hak'uri inma bata bakiba zan baki, Dan Allah kibarni Haka. "Kayi Alk'awari? Ta tambaya tana Rausaya kanta. Yad'an ciji Lip d'insa yana furzar da lska yace "Eh. Atak'aice "Kuma kishare Hawayennan ba abunda namiki wai meyasane halinki yazamo wani irine? Mai da Bayanta tayi ta kwantar ajikin seat din Motan tana share Hawayen. Yad'an kalleta da wutsyan ido ahankali yace Silly Girl. Tuk'insa yaci gaba dayi cikin Nitsuwa Ba sautin komi amotan, sai na Numfashinsu kowa da abunda yake nazari, sunyi Nisa Wayansa tafara Ringing, d'auka yayi ya kara a kunnensa "wai kungama Dinner ne? Yanzu kina Hotel d'inne? Ok gani zuwa daga Haka ya ajiye wayan, yana shirin juya kan Motan yaji anja Dogon tsaki abunda yatsana arayuwansa, wani irin Burki yaja sai da Dijah ta tsorata, ya juyo suka had'a ldo mawa kikayi wannan tsakin? "Nikam ka maidani gida kafin kaje duk inda za kaje wlh ni ba wani Hotel da zanje ta k'arasa maganan da Muryan kuka, "Inkuma ban mayar dakeba fa akwai wani abunda zakiyi? Kin ishenifa. Kikasake kikasake kikamin wani Rashin kunya Ranki zai b'aci, bamani zaki dinga sakarcinkiba. "to ni kamai dani Gida kawai. Jan Motan yayi ba tare da Ya kuma kallontaba, abakin Hanya ya Hango Nafisa ita da k'awayenta, tana ganinsa suka nufo Motan tana isowa ta bud'e inda Dijah take kasancewan Bak'in glass ne sam bata ga mutumba,wani d'an tsalle tayi ta matsa baya kaman wacca taga abun tsoro, Ta fara Wurga mata Harara ta yatsina fiska "Kabir wannan fa? Ya kalli Agogon Hanunsa "Nafisa shiga Mutafi sauri nakeyi, "wah inhad'a Hanya da wannan Abar wlh k'aryane, tasake Murfin Motan, tatsaya agefe tana jijjga. Cikinb'aci rai ya kalli Dijah "Ke Rufemin Mota, tun kafin ta ida Rufewa ya finciki Motan yayi Gaba, suna daf da lsa wayanta ta Hau Ringing a Fuskan wayan taga Auwal da kamar bazata d'agaba sai kuma ta d'auka, "Hello Khadijah gani a k'ofan Gate d'in Gidanku, tad'an Murmusa kajira gani zuwa daga Haka ta kashe, ta gefen ido Kabir ya Kalleta ya tab'e Baki, suna isowa a lokacin Auwal yana Zaune akan Machin d'insa, tace "Sauk'e ni anan, wani irin takaicine ya ziyarci zuciyansa, aransa yana tunanin irin rainin da yarinyan tamasa sake kan Motan yayi gadan gadan yayi kan Auwal wani lrin lhu ta sake tana kallon yanda Auwal d'in yadira yayi gefe, Kabir kuwa ko ajikinsa saima Huci da yakeyi yana Horn, masu gadi suka wangame k'ofan yana perking tafara kiciniyar bud'e Motan amma ta kasa sabo da Rufewa da yayi, "Meye tsakaninki da wannan kucakin yaron? yafad'a yana tsareta ldo. "saurayi na ne, ta amsa azafafe, wani lrin bugu yakai ma Bakinta, yana Huci "kundace dashi Sosai, Amma ba a gidannanba wlh kika kuskura ki ka fita saina karyaki sai kibari sai kin koma can k'auyenku yabiki. Cikin kuka tace wlh sai na fita kuma k'auyen mu ai... Bata k'arasaba ya fincikota bai tsaya da ita ko inaba sai gaban Mami ya wurgata gefe yana huci Mami ta dafe kai, "Oh ni Fatima wlh tuntuni lna zaune anan ina tunanin wata wainar ake toyawa mancewa nayi nace kad'auko ta, na had'a Wuta da Auduga, Haba Kabir meyasa ne kake biye ma Yarinya k'arama haka? Zama yayi a kujeran dake gefen Na Mamin, "Mami bana biye mata da ina biye mata da tuni na karyata. Wano k'azamin yarone yazo wai Saurayinta wannan ai zubar da Mutuncine takeson yi ma Mutane, 'yar wannan yarinyan yaushema aka haifeta gata da sakarci Mami wannan ba wuya wani ya yaudareta yajefata wani hali, bata da wayo ko kad'an, ta bari sai ta koma can k'auyansu, sune suke aurar da jarirai inyaso tayi duk yanda taso Amma ba agidannanba. Ya k'arashe magannan yana nunata da yatsa, wani lrin zafi darad'd'i yakeji ak'irjinsa shi kansa bai san Daliliba jiyake yanason ya tattakata, Dam Dam Mami tajii k'irjinta yana bugawa, karfa tayi gurguwar dabara. Ta Kalli Khadijah da take ta sharan Hawaye sosai kalamansa suka k'ona mata Rai. Asanyaye Tace "Khadijah a'ina kikayi saurayi? Ina kike fita da har kikayi Saurayi? "Mami a school d'inmu yake, kuma... Bata kai ga fad'in abunda zata ceba suaka jiyo karad'in Nafisa da k'awarta Meena a falon, "Wlh Kabir yau sai kagayamin Matsayin wannan kucaka k'azaman yarinyannan agidannan, tun safe na maka waya zan dawo bayan mungama Dinner n k'awata a aroma Hotel. tunda a kagama nake ta k'iranka baka zoba sai da ka b'atamin lokaci sannan katashi kazomin da wannan Banzan? Mintunanka nawa da dawowa? Shine ka shanyani acan? Yau sai nasan waye Uban Wannan Banzan ta fad'a tana Nuna Dijah cike da Wulak'anci. A fusace Dijah ta mik'e itama tana mata Wulak'ancaccen kallo, "Sam bani Mamakin lrin lafuzan da suke fitowa a bakinki, Innayi la'alari da watsatstsen tarbiyanki, yo ai wanda yake da Tarbiyan mutunta iyayensa ne yake tunanin Mutunta na was... Kukan kura Nafisa tayi takai mata shak'a, cikin Zafin nama Mami ta finciki Nafisa tayi baya da ita, "Mami wlh yau sai na kashe yarinyannan kuma sai ta koma gidan Ubanta indai anason zaman lfy, inji Nafisa "Naga kema dai ba zumuncin gidan d'an'uwan Ubanki bane yake kawoki, yawon lskancine da tab'ara yake kawoki kinzama bishi zai zai kizo kugama lskancinku... Dijah bata rufe baki ba Nafisa ta k'wace da k'arfin tsiya tayi kanta, itama kantan tayo, A fusace Kabir ya jawo Dija ya yarfa mata Mari ya nunata da yatsa yana kallon Mami da kamanninta yagama canjawa dan ji tayi kaman Fuskanta ya Mara. Pls Mami kimai da yarinyannan garinsu Ni kaina abun ya d'auremin kai bansan meya kawota gidannan ba bansan zaman me takeyi agidannanba, For giveme Mami bayanda za'ayi ahana Nafisa zuwa gidannan, Sannan bazasu tab'a zama wuri d'ayaba Wlh bani son tashin Hankali Mami yanzu Haka kaina ciwo yakemin bazan iyaba, ki mayar da ita Gidansu yak'arasa zancan Kaman zaiyi Kuka, Zuciyarsa cike da tsoron Kallon b'acin rai Kwance Afuskan Mami, "pls Mami kiyafeni Fitinnan da Hatsabibancin yarinyan yayi yawa. Cikin matsanancin b'acin Rai Mami tayi taku ta zo gaban Dijah da takifa kanta akan gwiwowinta tana kuka mai tsima Rai ta kamo Hanunta ta wurgata kan k'irjinsa, "Kasheta Kabir! Kasheta!! Daga nan sai amai da gawanta ai lbrn zaifi tafiya yanda yadace. Kuna son Sanin Matsayinta ko? Kanson Sanin zaman me takeyi agidanku ko? Kanson Sanin Meya kawota ko? To ku bud'e Kunnuwanku da kyau kuji, Ta sake kamo Hanun Dijah da tazame a jikin Kabir ta tsuguna tana cigaba da Kuka, "Wannance Ka k'ira Da Hatsabibiya Kabir Zaman da Khadijah takeyi agidannan Zaman Aurene Kabir, Aure ne ya kawo Khadijah Gidannan Khadijah Matarkace Ta Auren Sunnah Matar kace kake k'ira da Hatsabibiya. Cikin Matsanancin Rud'u Kabir yace "Mami Mata nawa zaki auramiin? Kince lna England kinsa an d'auramin Aure da wata, Sannan Kince zan Auri Nafisa, Mami lnaga kaman sun isa basai ank'aramin ba. Mami ta kalli Nafisa da tayi suman tsaye cikin Rashin Fahimtan zancen. ta koma kan Kujera ta zauna Ta Kalli Kabir da ya bud'e kunne da baki yana Kallonta. "Khadijah itace Matar da aka d'aura muku Aure da lta lokacin Kana England Kabir ka Nitsu abun yana da sark'ak'iya bata haka naso sanar daku batunba, saidai Naga Abunne yana niman yazamo wani Abu daban Ba haka kawai lyayenta suka d'auketa suka bani itaba har sai da lgiyan Aurenka ya hau kanta, da Aurenta tazo gidanku, Aure kuwa shike raba kowace mace da gidan Ubanta ta dawo gidan Uban wani. Sai yanzu Nafisa tasamu daman d'aga k'afa ta iso gaban Mamin ta tsuguna, dan sam Har yanzu bata fahimtaba, ta dafa k'afan Mami, "Mami baki tab'a mana irin wannan Wasanba. Ni kad'aice Matar da Kabir zai aura bayana ba wata macen arzik'ima bare wannan Kucakan ta nuna Dijah da tazama mutum mutumi. Mami kidaina fad'a kar 'yan Amin su Amsa bazan iya zama da kishiyaba Mutuwa zanyi. Mami tadafa kafad'anta Nafisa Kidaina wannan Furucin Matan da suka fiki Daraja Matan Manzon Allah (S. A. W) da Matan sahabbai sun zauna da kishiya Kada kiyi jayyaya da Abunda Allah ya Halalta. Khadijah Matar Kabir ce Ke bakisan komi game da lyayentaba, Amma kai Kabir kasan irin kara da karamcin da suka maka, dan haka naso Rama musu ta wajen son d'aukan Khadijah dan ln bata lngancaccen llimi Musama lura da nayi yarinyan tana da Hazak'a da baiwa. Bayanda banyi da Mahaifintaba akan yabani ita fir yahanani ita har Manyan garin nabi ta hanunsu surok'anminshi yabani ita, yace bazai tab'a bada 'yarsa Mace atafi da itaba, koda kuwa ma 'yar'uwansace, ban tab'a sha'awan ace ina da wani d'a na miji bayan Kabir ba sai awnnan lokaci dan sam ban kawo had'a auren da Shiba saboda sanin Halinsa na nuna ko oho akan auren, naji araina da ina da wani d'an dana nima masa auren ta dan nasan tahanyan aurenne kawai zai bani ita. ammadai tunda nadawo na duk'ufa da Addu'ah da istihara akan abun kullum sai inji lnak'ara son hakan danhaka nayi shawara da Yayana da Abban Habib, suka bani goyon baya d'ari bisa d'ari kan aura ma Kabir Khadijah. Nan dannan suka wuce gaba bak'aramin daga akashaba lokacin da suka sami Baffanta da Maganan, kasancewan Khadijah ta dabanne awajensa. Ahaka dai da Allah ya k'addara akayi, Rana d'aya aka d'aura dana 'yar'uwanta aka kawosu tare saidai na rok'i lyayenta kar su sanar da lta kasancewanta k'araman yarinya ko dasu suna aurar da yaransu da wuri Dai tayi k'ank'anta. Ahaka aka kawota amatsayin tayi ma 'yar'uwanta Rakiya ankawo amarya da ita. Tad'an Nisa takalli Kabir da zufa yake ta d'iga daga goshinsa, "Abban Habib shine Waliyinka lnkana niman k'arin bayani kaje gurinsa zakaji. Da Rarrafe Dijah ta matsota "Mami kin mantane kiiyi Hak'uri bani bace naji da wanda aka musu Aure Aliya Sunanta Ranan naji kin fad'a wlh bani bace tafd'a tana fashewa da kuka. "Wancan auren bai yiwuba zanbaku lbrn yanda abuun ya kasance. Sai Alokacin Nafisa tasamu daman k'wallah k'ara tafita a guje kamar Mahaukaciya sabuwar kamu *Tofah inajiran Comments d'inku zafa ayita* 😳😂 MMN Temah😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣4⃣ Cikin zafin nama Kabir yabi bayanta, tana daf dakaiwa jikin gate, Daga inda yake tsaye yayi Umurni Ma Mai Gadi Da ya rufe Gate d'in kar yabarta tafita. Agagauce Mai Gadi yacika Umurnin Ogan nasa, tana kaiwa Jikin Gate d'in Ta kifa kanta ajiki tana Bubbugawa Da Hannayenta Duka Biyu tana Kuka kamar kanta ya fashe. Ahaka ya iskota, yatsaya abayanta Zuciyansa Kaman yafita, sam baya son tashin Hankali, Murya araunane yace "Nafisa! Cool dawn pls Kidaina irin wannan kuka, "Kabud'emin k'ofa intafi kabir". "inazakije awannan yanayin ki nitsu Kar kiyanke Hukunci cikin Fushi manzon Allah (S. A. W) yayi hani dahaka. "No Kabir banison jin komi kabarni inatafi gidanmu, bawani abunda zaka gayamin anriga anmin Illah" tayi maganan cikin k'araji. "Look Nafisa zo muje Part d'ina Muyi magana inyaso sai inmaidake Gidan, ya rik'o Hanunta, sannan yayi umurni ma Driver ya maida k'awarta. Rarrashin Duniya Mami tayima Dijah Amma fir tak'i tayi shiru, tahad'a kai da gwiwa sai k'iran sunnan Baffa takeyi. Iya wacce tayi jugum ad'aki tana jin irin badak'alan da yau akeyi agidanne ta fito, jin abun yak'i ci yak'i cinyewa. Kamo Hanun Dijah tayi cike da Matsanancin tausayi, don duk abinka inkaji irin kukan datakeyi sai zuciyanka ya karye. Abakin Gado ta ajiyeta ta d'ago kanta tana kallon Fuskanta, "Kiyi Hak'uri Khadijah ki kwantar da Hankalinki da yardan Allah kece da Nasara. "lya Baffah na, lya zanje wajan Baffahna, kitamakamin lnason Ganin Baffah da lnna ta, na hak'ura da Karatun dan Allah lya kisa amidani Gidanmu kinji? Ta fad'a cikin raunanniyan muryanta da ya Dishe. "To kiyi shiru za'a maidake amma kidaina kukan haka kar kija ma kanki ciwo. Dak'yar ta lallab'ata tayi shiru. Gidan Mami dayake cikin walwala kowani dare yau sai gashi yazama kaman ba kowa aciki, Dan tunda Dijah tayi Sallan Magriba da Isha'i ta haye Gadon lya ta k'udundune, Zazzab'i Mai Zafi ne yarufeta, ko Abinci takasa ci, Ahaka Mami tashigo ta sameta, Bak'aramin Damuwa tayi ba Lokacin data tab'a jikinta taji zafi rau, data mata Magana cikin Kuka da dashshiyan Murya take cewa "Mami Baffahna! Iya tace "Fatima ki k'ira Kabir man yadubata". Ko zai bata Magani zazzab'in ya sauk'a. "Rabu dashi Kawai lya yaje yayi ta Faushinsa zan k'ira adubata da Safe lnsha Allah. "Fushi kuma? "Eh Fushi yakeyi da ni bakiga tunda yafita bai dawoba? A'a karkice Haka, kinsan tunda suka fara maganan bukinnan dama bai cika dawowa da wuriba, Kabir bazaiyi Fushi dakeba dukda anmasa abunda yaran yanzu bazasu lamuntaba. "mhmm kawai Mami tace tafita. A falo tasamu Kabir yana zaune akan kujera ya Dafe kansa yana Kallon T. V kallo d'aya zaka masa kagane Hankalinsa baya jikin Kallon, Jin motsin dayayine yasashi kallon Wurin, Mami yahanga tana hauwa Sama. Jim kad'an yatashi yabi bayanta, Waya yasamu tanayi da Dr Asma'u dan haka yazauna gefe sai da ta gama, Shiru ya ziyarci d'akin. Kabir yayi gyaran Murya yana kallonta "Mami na naga Kaman Fushi kikeyi dani. "Nikuma Kabir? Taya za'ayi inma laifi Sannan inyi Fushi da kai? ... "Laifi Mami? Wlh bakimin Laifiba, kiyi Hak'uri kimin Uzuri. "Namaka Aure Kabir Shine laifin danamaka. "Subahanallahi. "Mami mungama wannan maganan ai, yafad'a yana zaro ido. "daa kenana kafin kasan wacce aka auramaka, Yanzu kam kagano cewa Hatsabibiya mara kunyace, tafad'a tana k'are masa Kallo. "Bahakabane Mami ninafi kowa Sanin yarinyannan wlh bata da dad'i Mami, amma ban isa jayayyiaya da Umurnin kiba. Saidai Mami ya maganan Nafisa? Bazai tab'a yiwuwa inhad'a Nafisa da wannan yarinyanba Muddin inason zaman lfy. Kuma ba hali ace za'a fasa Auren Nafisa. Shiru Mami tayi tana nazarinsa can ta nisa tace "Karkadamu Ka Auri Nafisanka da zaran Khadijah tagama makarantanta zan maidata ga iyayenta kaman yadda ka buuk'ata inkuma tasamu miji anan shikenan sai na aurar da ita. Dumm!! Yaji maganan ya daki zuciyansa. Shiru yayi cikin Mutuwan Jiki, Kalaman suna masa yawo a Kansa can ya nisa Mami badai Fushi kikayi bako? "Ko d'aya banyi fushiba Kabir saidai kafinnan lnason Kasani duk yanda ka kai da k'inta Tana da Hak'k'i kafin wa'adinmu yacika. Kallon Mamin yakeyi da wannan dunk'ulallen maganan nata. "Kaci Abinci ne? "Wlh Mami nakasa cin komi ne. "yanzu zaka iya ci ai tunda nabarka da zab'inka, baki bud'e yad'ago zaiyi magana, tadakatar dashi da Hanu tashi kaje kaci Abincin ka ni Kwanciya zanyi. Mik'ewa yayi cikin Mutuwan jiki, Har yakai Bakin k'ofa tace "ln kagama cin Abincin ka kawomin Maganin Zazzab'i, Yad'an Rausayar da Kai "Zazzab'i kikeji Mami? Kaman bazata Amsaba tace "Bani bace, Khadijah ce, inka kawo ka kaima lya zand'an watsa Ruwane. Juyawa yayi yafita kaman Mara laka, kodaya Haye daining ba yanda baiyiba yaci Abinci Amma yakasa. Tashi yayi kaman wanda aka tsakaleshi, ya nufi pert d'insa, Baiijimaba yadawo da magani yashiga d'akin lya, Akan gado ya hango Dijah kalle kalle yashiga yi baiga lyaba saidai yaji Motsi abayan gida. Ahankali yatako Har gaban gadon jin irin Numfashin datakeyi. Ya bud'e Bargon da ta rufe Fuskansa dashi, yak'ura Ma Fuskan ldo Bacci takeyi amma fuskan yayi fayau dashi alamun akwai damuwa akansa sai sheshshek'a takeyi da Alama taci kuka har ta gode Allah, Yasa yatsunsa Biyu ak'asan Wuyanta, saikuma ya janye da sauri yasake Bargon yajuyamata baya. Dai2 Lokacin lya tafito kallonsa takeyi har tazauna akan Sofa, "Kabir! Yanzu kadawone? Kazo dubatane?. Yatako ya k'araso gabanta yana yamutsa Fuska "Mami ce tace inkawo kibata, yafad'a yana Mik'a mata, karb'a tayi tana bud'ewa yana mata bayani yanda zata bata. Ya juya zai fita Har yakai Baki k'ofa yajuyo ya kalleta, "Wannan Numfashin yanzu tafara ko tuntuni? Ina nufin kafin tayi bacci tanayi ko sai datayi Baccin? "a'a Gaskiya sai da tayi Bacci naji tanayi, inaga Ko Kukan datayine yasa haka Don tayi kuka sosai. Ya yamutsa Fuska "ai dama ita ba abunda ta iya sai koke2, kuma tasan cewa itan ba kaman Normal Mutane bane, daga haka yafice. Iya ta tab'e Baki tabi hanyan da yafice da Kallo tace "kaji dashi dai Gulmammen Yaro. Washi gari da safe Dr Asma'u tazo duba Dijah kaman yanda sukayi da Mami, Bayan binciken datamatane sukafito a falo suka zauna ta kalli Mami inaga kaman yarinyannan matsalan zuciyane da ita, Sai daima Abunma yazo da sauk'i ga ku da Likitan Zuciya agida Dr Kb sai yadubata, Mami tajinjina kai "da nayi zaton ko matsalanta ya shafi Fanninkine. Dahaka sukayi sallama ta tafi. Atake Mami tayi waya ma Habib tana nimansa, Kabir yana zaune ad'kinsa duk yanda yaso da yacire duk wata damuwa da matsala aransa abun ya fasakara Ba abunda yafi tsayamasa aransa irin furucin Mami nacewa In Khadijah tagama Makaranta zata maidata Garinsu ko ta aurar da ita shin hakan yana nufin tayi fushi dashine? Kuma to meye matsayin Aurensa akanta? Abunda yake tayi kenan yasak'a wancan ya kunci. Ahaka Yaji ana niman ordern shigowa, nan yaba da ordern Habib ne yashigo yazauna Kujeran gefensa yana kallonsa "Man yadai? Tun jiya banganemakaba any problem? Tab'e baki Kabir yayi gami da ajiyan Numfashi mai k'arfi yad'an kishingid'a acikin kujera, Habib ya d'anyi Murmushi. "Yauwa Mami ce ta k'irani ashe Khadijah bata da lfy ne? Kabir ka bata Midicine mana. Hararanshi Kabir yayi "a wani dalilin? "Dalilin fanninkane kafini k'warewa a fagen. "Eh amma ai wainda suka nimokan sunfika sanin hakan ko sokake inyi shishigi? "Mamice fa tagayamin, "Eh Mamin, watak'ila tafi yarda dakaine akaina. "Amma Kb ai kaine.... "Shittt! Malam kaje kayi aikin ka kawai kar kasani aciki. Habib yayi dariya sannan ya yagi takarda yazaro Biro a Aljihun Kb yana Rubutu d'an karkato kai Kabir yayi yana lek'awa ta wutsiyan ldo Habib d'in yake kallonsa yanagama Rubatawa ya mik'e Kabir ya ja tsaki "Amma dai bakasan mekakeyiba Midicine d'in da Mai hert Disease yakamata yasha kenan? "Eh asanina shi yakamata Malam banson shishshigi. "mtsss kb yakuma jan tsaki ya finciki takardan yayaga nan yashiga gayamasa Abunda zai Rubuta shikuma yana Rubutawa. sai da Habib yanimo Maganin yakai ma Mami Sannan yadawo wajen Kb. Alokacin har yawatsa Ruwa ya canza kaya, a k'ofan falo suka Had'u, sannan suka koma tare suka shiga Mota, Har sun fara tafiya Habib yajinjina kai "Gaskiiya yarinyannan tana jin jiki, Kb yayi kaman baijiba. Can anjima ya nisa yana kalon Habib "kasan wai yarinyannane Mami ta had'amu da ita? Habib ya gimtse Dariyansa yace "Wata yarinyafa? "Wannan mai rawan kan tsiyannanman. "Wai Nafisa kake fad'a? Azafafe yace "Khadijah dai Nafisa kuma tana da rawan kai ne? Habib ya shek'e da dariya yace "Af zancen yazo kunnenka kenan, yaushe kasamu labari? Ya ciro wayansa ya d'auko masa vidion Auren yace "gashi kaima ka shaida wlh Kb aurenku yayi Albarka kaga jama'a karkaso ka ganni Ranan wlh kaina sai huruwa yakeyi munzama manya, Kabir da ya k'ura ma waya ldo ko k'iftawa bayayi yanajin yanda sunasa yake tayawo a bakin mai shela abun daya k'ara bashi mamaki shine yanda yaga abokansa kaca2 a wajen amma arasa murum d'aya da zai gaya masa. Dogon tsaki yaja ya wurgo masa wayan acinyansa, Gaskiya kai ba k'aramin Munafukibane shine ko a fuska baka tab'a nunaminba, Gaskiya angama dani yandama naji anata k'iran sunana ana had'awa da nata. Hahh shiyasa a Ranan kak'irani kakw ta min dariyan iskanci kana hausa. *Kuyi hak'uri da wannan wlh abubuwane suka sha kaina basonabane bana typing akan kari, sanna kuyi hak'uri da typing Errow masu k'irana awaya da masu min masdage a inbox nagode* 🤝🏻 Ummu fatima ce 😍😳 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣5⃣ *Nafisa* Tunbayan da Kb yalallab'a Nafisa ya Maidata Gida, a Farfajiiyan Gidan ya hango Alhaji ya'u da Kila suna tattaunawa da Alama Maganan nasu Na sirrine. Tare suka fito da Nafisa tashiga ciki shikuma ya isa inda suke azaune, tunkafin ya isa yaga yanayin Dadyn nasu ya canza sai mammatse ido yakeyi kaman Mara Gaskiya. Kujeran da yake gefen Kila yajawo yazauna, yana Fuskantan Dady, yad'anyi k'asa da Kansa suka gaisa, ko kallon lnda Kila yake baiyiba yayi ma Dadyn Sallama ya fice, aguje ya figi Motan ya bad'e wajan da K'ura Maigadi ya bud'e masa yafita Alhaji Ya'u wanda yabi Motan da Mummunan Kallo ya dubi Kila. "Anyah Yaronnan bai fahimci wani abuba? Shiyasa nace maka inzakazo wajena kadinga b'adda kama karink'a yinshiga na Mutunci yanda bawanda zaiganka awajena ya zargi wani Abun. Kila ya kece da Dariya yana nuna Alhaji da Hanu "Alhaji ai kamala Afuska take ba arigaba lndai dan wanna banzanne da yazo yana wani Hura Hanci k'amshin Mutuwa ya jiyo, karakadamu tunda ya gagari Bindiga bazai gagari mai kwana Abuzuba. Murmush Alhaji ya'u yayi sannan ya mik'e yana gyara Babban Rigansa, ya kalli Kila "Ni zanshiga ciki Kila zan turo maka Kud'in kayi iya k'ok'arin ka komi yazama Normal kar asamu wata Matsala ko kad'an ne. "ai Alhaji wanna karon Ko Kabir bai bak'unci Lahiraba, Malam Mai Buzu zai nakasashi yazamo bashi da Amfani, daga Haka ya shige Mota, Shikuma yayi cikin Gida. Nafisa Kuwa tun fitanta a Motan Kb da kuka ta k'arasa Cikin Gida lokacin Mamanta tana kitchen, jin kukanta ne yasa tafito bashiri, tafara Tambayanta, tana kuka tana dukan Kujeran da take zaune take fad'in "Mama Kabir da Maminsa sunci Amanata duk jiransa da natayi yatashi Abanza, Aure! Aure Akamasa, da sauri Mamanta ta Rufe mata Baki, "yanzu sai da akasamu Munafukin da ya gayamiki wannan Maganan, to bud'e kunnenki kiji, Kwanaki Dadyn ki yazomin da zancen wai... wai... Yaje wajen.... Fatima...take cemasa wai... Akwai wata yarinya..Aliya. da .. Iyayenta... Sukazo suka sameta.. Wai zai aureta... Ke intak'aice miki dai yanzu ba wannan maganan tuni naje wajan ... Malam anwatsar da zancen dama tana da saurayinta wai bayi da san'ane amma yanzu Ita Uwar kad'ad'in Fatima tasama masa aiki a Campanin Sugern Kabir. Ki Kwantar da Hankalinki Kabir nakine ke kad'anki. Nafisa ta kuma Rushewa da Kuka "Wlh Mami Wannan Bazan 'yar k'auyen da take gidan Matarsa ce, Nan ta kwashe duk yanda Mami ta gayamusu tafad'a. Cike da tsoro Maman ta Rafka Salati tana tafa Hanu. Dai2 Lokacin Dadyn ya zauna Fuskansa a murtuk'e yake kallon Nafisa dan yaji duk abunda ta fad'a. "Nafisa d'ago ldonki kikalleni, Meyasa bazaki Hak'ura da Kabir ba ga samarukanki dayawa suna sonki da aure. Da sauri tad'ago tana Kallonsa, "Dady wlh bazan iyaba inasonsa wlh sai nakashe yarinyannan kotawani Hali tafad'a tana wurgi da pillows d'in kujeru. Ganin da yayi tana Shirin Rikicemasa ne yasashi kwantar da Murya, "ya isa Nafisa inkinason Kabir bazan Hanaki aurensab, amma tunda Abun yazo da Haka zan d'aga aurenku daganan zuwa watanni biyu, sab'anin Sati Ukun da akasa. Dai dai Lokacin komi ya zama Normal. Sannan zanbaki abunda zakiba shi kitabbatar yaci, Muddin kinason Yazamo naki ke d'aya, Amma kinsan Hakan bazaiyiwuba har sai kin kwantar da Hankalinki, kinnuna baki damuba, Mamanta ta d'ora da kw'arai kuwa saikin had'a da Makirci, kafin aci Nasara, waye Kabir? Wlh namiki Alk'awari sai kin Mallaki Kabir fiye da Tunaninki. Waro ldonta tayi tana sharan Hawayenta tace "Wlh zan iya Komeye kuma nima Nafison ad'aga auren harsai wannan Banzan takoma Gidan Ubanta, dan abun kunyanema ace wai na auri Mutum mai mata. 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Washi Gari ya kasance Laraba, wanda yadai2 da Ranan Kamun Sauda, da sassafe tazo dan duba jikin Khadijah, Bayan sun gaisa da Mami afalo kai tsaye d'akin iya tashiga, zaune tasamu Dijah abakin Gado ta jingina kanta a fuskan Gado, Har Sauda ta zauna agefenta bata saniba, saida ta tab'a kafad'anta kafin ta Kalleta, ta lumshe ldonta ta bud'e gami da sauk'e ajiyan Zuciya. Sauda tace Khadija "Meyasa kikeson Jefa kanki cikin damuwane kinga fa ance dama kina da' matsalan zuciya baki ganin yawan tada ma kanki Hankali da tunanin da kikeyi zai Haddasamiki Motsawan ciwonki? Sannan yawan Ganinki Hakan Agun Mami ba k'aramin tsahin Hankali take shigaba, Mami ta cancanci sakamako mai kyau a wurinki Khadijah inkiyi la'akari da so da k'aunan da ta nuna miki na zab'inki da tayi amtsayin abokiyar Rayuwan Tilon d'anta guda d'aya, ta tsallake Kaf Matan Familyn ta da na Familyn mijinta, ta zab'oki. Dijah tasa Hanu ta share Hawayen da yagangaro mata ta gyara zama tana kallon Sauda, "Aunty Sauda yaushe kika shigo? "Yanzu na shigo, tun jiya nake sa Ran ganinki bangankiba nayi ta k'iran Wayanki akashe, na k'ira Mami shine take gayamin Abun da yake faruwa. Ki kwantar da Hankalinki Khadijah kidaina sa damuwa aranki, Yaya Kabir Mutum ne Mai sauk'in kai da sanin yakamata Wlh zaki ji dad'in zama da shi Uwa Uba Allah yabaki Sirika ta Gari mai so da k'aunanki. Dija tayi ajiyan zunciya tana k'ara Share Hawayen da yake bin Hancinta, tace " yau Mami tace min inna gama Makaranta na zata maidani Gidanmu, Sauda Ni Gidanmu zan tafi. Wai nice za'ace Matan Kabir? Wlh bani so, Bani sonshi kaman yanda yace bayi sona yatsanane ni, nima na tsaneshi, yaje ya k'arata da Nafisansa kawai. "Shi yace miki bayi sonki ya tsaneki? "Eh jiya inajinsa acikin Gerding ina kwance anan bayan ya maidata gida, Shine da ta k'irashi awaya, yake cemata wai Shi dama tun asali ya tsaneni baya sona, lta zai aura. Ta k'arasa maganan tana sharan k'ollan da suka gangaromata. Kuma nasha ji yana cewa bazai tab'a son wata mace aduniyaba bayan Maminsa, ko aure zaiyi to badai dan soba, wai shi bai ma yarda akwai wani soba bayan na d'a da Uwa. Sauda tayi Murmushi "Habib yabani lbrn Irin Game d'in da kukayi tayi da Kbn naki tun farkon Had'uwanku, kuma duk games d'in ke kike Nasara k'arshe Har ya hak'ura, ya sara miki, Mai zai Hana ki Kwantar da Hankalinki Ku buga Game d'in k'arshe kigani na tabbata zakiyi Wining ni zan taimaka miki sosai Khadijah ki kwantar da Hankalinki, Zamanki Gidan Mijinki shine Kwanciyan Hankalin iyayen naki, kidaina Kallon wata Nafisa kedai ki Fuskanci Rayuwan Aurenki kawai. Ko baya sonki yanzu, agaba zai soki, shi da Kansa wataran zai k'aryata furucinsa, zai yadda cewa bayan son d'a da Uwa Akwai wani Salon son na daban. "Nifa Bana sonsa. "Banyarda ba Khadija, Sau nawa kike bani Labarin Abunda kike ganin Sunayi da Nafisa? Inbaki sonshi ina Ruwanki? Dijah ta turo baki "nifa Haushi kawai suke bani ai abunda sukeyi ne sam bai daceba" Sauda ta kwashe da Dariya yanzu dai zo muje ki karya, dan Mami tace min baki Karya ba, Ga mai Gyaran jiki can tana jiranmu tare za amana komi k'arfe 4:00 za'aje kamun a can Distinatoin Hotel, kisaki jikinki wannan yana daga cikin plan d'inmu zan gaya miki sauran, ta rik'o Hanunta suka fito falo, Mami tana ganinsu ta fara tafa Hanu Oyoyo Yarinya na ta warke, tana isa ta fad'a ajikinta tana Murmushi, Mami ta Rungumota ko kefa My Khady, Amma har yanzu jikinki da zafi, barin kawomiki abun karyawanki ki karya kisha Magani da sauri Dijah ta mik'e "a'a Mami zan d'auko da Kaina. Tea kawai ta Had'o tazo ta zauna tana d'an kurb'a ahankali. Kabir ne yashigo Cikin takunsa na lsa yau shigan Manyan Kaya yayi na sky Blue d'in shadda sai Maik'o yakeyi ya Murza Hula zanna Bukar wanada aka sak'a da zare sky blue da dark Blue idonsa Manne yake da Farin Glass wanda kake iya Ganin fararen ldonsa fes daga tawajen glass d'in, ga wani Dadda d'an k'amshi da yake tashi ajikinsa. Kallo d'aya Dijah ta masa ta yi k'asa da ldonta k'irjinta na Bugawa. Fuskansa d'auke da Murmushi ya Zauna kusa da Mami dai2 lokacin ldonsa ya sauk'a kan Dija da take kurb'an tea ahankali sai tururi yakeyi, aransa yana mitan k'in bin dokan Likita da takeyi dan yana cikin dokan da akamata banda cin abu mai tsaban zafi. "Inakwana yaya Kb Muryan Sauda ya ziyarci Kunnensa, ya dawo da Kallonsa gareta yad'an tab'e Baki Ashe dama kina nan ne Habib yake min wani dabara, Biyoshi kikayi dan tsaban Rashin Kunya ko? "tad'an dara tace "Haba dai yaya Kb nanfa Gidanmunne kaga shi ya biyoni ba nina biyoshiba, watk'ila yaje Gidane akace masa lna nan, Hararranta yayi "to sannu parot Inba biyoshi kikayiba me kikayi? Shida ya kwana anan, keda yanzu kika zo waye yabi wani? "Wlh Bani daga cikin masu Bin maza gidajensu yaya Kb, wasu matan fa ma tarewa sukeyi a gidan samarukansu basu da shamaki a ko ina hatta da d'akin sa kullum suna nanik'e, "Hey Is Ok ya katseta yana Muzurai "Mawa kike mai da Magana haka? Tana dariya tace "Sory yaya na. Mami da take ta k'ok'arin Maida Dariyanta tace "Kabir ince aiki zaka tafi? Ai gara ka tashi kar ka makara. Dija kam d'an Murmushin gefen baki tayi ta Mik'e da Cup d'inta, tashige d'akinta, Saida tasha maganinta mai gyaran jikin ta fara da lta, Suna cikin yi Sauda tashigo tana dariya, Tace Khadija tak'ira Jamila ita zata musu kwlliya. kafin yamma an yarfa musu tsantsararren Lalle da kitso, Jamilace ta tsantsara musu Kwalliya. Dija tafito cikin fitet gawn d'in codeless pouple mai Silver, Head Sillver aka nad'a mata takalmi da Jakanta ma Silver, sark'a da warwaranta ma Silver. Tafito kenan Bintalo tashigo falon Baki Bud'e Bintalo take binta da kallo har ta k'araso inda take, ta rik'e Hanunta tana dariya Haba Matan Yaya Sani irin wannan Kallo. "Ba dole inkallaba Khadija kinganki kuwa? Bafa ke bace Amaryan irin wannan zak'ewa, "Amaryance tabani wannan Dama, tafad'a suna zama abakin gadon lya, Bintalo ta kalleta "Dija kinyi ciwo ne? "Mhmm me kika gani? "Naga Kind'an ramene. "zamuyi maganan, yanzu Muje ki gaida Mami Bintalo Kinga ana ta tafiya, Af! Sory Aunty Binta zance, tana dariya suka fita, 4:00 dai2 su Dijah sukafito ajere da Amarya Sauda ba k'aramin kyau tayiba komi nata pink ne, Daf da zasu fito aka k'ira Dija awaya, haka suka fito su Uku agaba Amarya da k'awanta agefnta d'aya gefen kuma Jamila sai Dijah da take bayansu bayanta kad'an kuma Bintalo ce sai zabgamata Harara takeyi jin tana waya da Auwal, sai sauran jama'a dasuke tashiga Motoci, haka suka fito har bakin gate. Kabir yana tsaye ajikin Mota shida Ango shigan Ash d'in dakakkiyar shadda Wanda Abbane yayo musu ordensu daga Dubai, sukayi hatta da aikin shaddan iri d'ayane huluna takalma duka iri d'aya, ba k'aramin kyau sukayiba, Gefensu Sani Suna d'an Magana akan yanda zasi tsara tafiyan sai Abokansu dasuke gefe suna bada Umurnin Motocin da za'a shiga. Sani ne yayi ma Bintalo alama da tawagan Amarya Motansu zasu shiga. nan suka nufi Motan d'agowan da Dijah tayine sukayi ldo Biyu da Kb wanda tun fitowanta ya murtuk'e Fuska yana Kallonta, abayansu ta tsaya tana cigaba da wayanta. Sani ya bud'e Musu Mota suka fara Shiga, ahankali tad'an ti taku biyi tayi baya sannan tajuya ta nufi Motan wani abokin ango da tun fitowansu yake mata tayin Mota datazo tashiga su tafi. Ke Khadijah! Taji an k'irata tana juyowa Sani yamata nuni datazo tashiga Motansu, sai da tad'anyi gajeren tsaki ta fara zuwa, Haryanzu ldon Dr Kb yana kanta k'are mata kallo yakeyi tundaga sama har k'asa, cikin matsanancin takaici nafarko kasancewanta Faran Mace anzana mata Bak'in Lalle daga can nesa shi zai fara d'aukan hankalin mutun zuwa gareta, na biyu Rigan jikinta ba k'aramin manneta yayiba ga Khadijah da Sharp na bugawa amujalla sanna ga d'an gyalantanma akafad'a kawai ta ratayashi, Uwa uba gawani Kwalliya da akamata nafad'a na Musali takalmita mai tsinine Sosai, sai k'ara yake yi duk inda ta taka, Ga Khadijah da wani irin tafiya mai matik'ar d'aukan Hankali, Ga wani sassayan turare da yake tashi ajikinta, kasancewan shine afarko tafi kusanci dashi a tsayuwan datayin, Har cikin k'wak'walwansa yakejin K'amshin. Gani yake duk mazan gurin ma ita kad'ai suka zuba ma ldo, Sannanma da wa take lrin wannan waya da tun fitowanta har yanzu bata gamaba.?? Daga d'an nesa dasu tace ma Sani "Yaya Sani nayi mantuwane barin je ind'auko, yace "Ok barin kaisu sai indawo inkaiki da ragowan k'awayen naku, juyawa tayi batare datace komiba tayi cikin gida, Habib yad'an dunguri Kb "Man yadai? "Mtss Dr Kb yaja guntun tsaki, "zo mushiga Muje inyaso sai mudawo mu d'auketa Habib yafad'a da sigan zolaya. Hararansa kawai yayi yashiga, Khadija data ke mak'ale tana lek'osu tana ganin sun tafi tafito tashige Motan Abokin Habib suka tafi. *Anayinta Fa* 🤔 *Wai meke damun zuk'atan Ma'uratanne?* Ummu Fatima ce🤗 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 *_Soyayya dad'i idan har dani zakuy inbaku wazana kalla Abayan Raiiiiiiii!!!!!!!!_* 🎶🎶🎵🎵 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 _Gaskiya ina shiga matsanancin farin ciki ldan aka k'ira wayana nad'aga akacemin Masoyiyarki ce mai bin Noveld'inki, ................. Wannan Kalma yana Matik'ar Burgeni ko karantawa nayi nakan shiga cikin shauk'in kalma saboda haka na sadauk'ar da wanna page gaba d'ayansa gareku masoyana, Masu k'irana awaya da masu min Massage wlh nima ina Son ku Fatana a Kullum shine Allah ya sadamu daku a Firdausi_ 🤲🏻 Allah yabar k'auna🤝🏻 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣6⃣ Kabir suna tsaye shi da Abokin sa Nura suna d'an tad'awa. Gani yayi Nura ya sake baki yana kallon wani guri, ganin haka yasa Kabir bin inda yake kallo, Dijah yagano ltada Jamila suna shiga cikin Hotel d'in, taku take d'ad'd'aya mai kama da rawa. Kabir ya juya bayansa baiga Motansa da Sani yatafi dashi dasunan d'aukotaba, tabbas bai kai ace har ya isa yadawoba. Yad'an furzar da lska yana Kallon Hanya waje, Nura yace Muje naga amfara Shiga, Nan suka rufa musu baya, dai2 Lokaci aka saki kid'a nan aka fara jera Amarya da Ango da wa inda zasu bi bayansu, Gani da Kb yayi ana shirin had'ashi da Dijah ne yasashi yad'an kauce a wajen Yayi gefe yana waya. Wani magigincin k'amshi yaji abayansa, Ahankali yajuyo yasauk'e idonsa akan Nafisa, juyawa yayi yacigaba da wayansa, sai da yagama yasake juyowa. Tana tsaye sai wani mayaudarin Murmushi takeyi Rintse idonsa yayi ya bud'e cike da Mamki, dandai yasan Fushi takeyi dashi ko jiya da dare daya k'irata k'in d'agawa tayi, Sannan yasan ko suna shiri sam batashiri da Habib bare uwa uba Sauda da datake zargin wai saudan tana sonsane dan haka tatsaneta. Cike da kissa da Makirci ta langab'ar dakai "sweet kaman bakayi farin ciki da ganin tauraruwan kaba. Yad'anyi Murmushi, "no nadaiyi suprised ne daganinki sam banyi zaton ganinkiba By this time, "Why? "Cus nasan kina Fushi dani ne, akan laifin da ba nawaba. Tad'an k'ara narkar da ldonta, "Wlh sonkane yasa sweet nashiga damuwa dalilin kishinka, to amma daga baya nayi tunani, Kuma Mama da Dady sunmin fad'a, bawanda ya isa ya wuce K'addaransa dan haka na mik'a Wuya sai dai inason kamin Adalci Kabir kar ka Wulak'antani lnasonka sonda ko kaina banayimasa haka. Tafad'a da Sigan makirci Kaman zatayi Kuka. Gaba d'aya tagama Sakar masa da gwiwa, dan bai yi tsammanin haka daga garetaba, yanda suka rabu dak'yar. Wani lrin farin ciki tashiga ganin Hak'anta yana shirin cimma Ruwa. "Naga ana tashiga kaikuma kana gefe. Ya d'an yamutsa Fuska dan har yafara manta abun da yasashi fitowa, "Bazan shigaba ne yasa natsaya anan. Ta zaro ldo haba dai? Kana babban Aminin Ango? To inbakashigaba su waye a High table d'in? Kazo kawai Mushiga mune a sama ai. A Jere suka jero suna taku sai taunan Cingum takeyi k'as k'as suka shiga, har yanzu shirya masu taka ma Ango da Amaryan baya akeyi kasancewansa Babban Aminin Ango anbarmasa wajansa shine abayan Ango, tuni Sani yasanar ma Masu shirin cewa Kabir da Matansa Dijah zasu shiga, shiyasa ma akahanata shiga tatsaya jiransa. Suna lsowa wajen yayi dai2 da Juyowan Dijah ranta ajagule dantsarin da akayi nacewa ita da Kb ne zasu shiga sam bai mataba, ldo Biyu sukayi da Nafisa, kowacce sai da K'irjinta yaba da Rass, Nafisa kam har wani jiirine ya d'ibeta dan sam bata tsammaci Khadija bace tundaga nesa ta hangota amma bata kawo ita bace, batayi tasamanin yarinyan kalabace haka, Amma dayake ta shiryo fad'an ne cikin sunk'uru sai ta d'auke kanta ta mayar kan Kb tana Murmushi. Haka yake ga Dijah wani irin bak'in ciki da ya tokareta saida ta dafa Jamila da take gefenta suna Magana da Sauda k'asa2 zamewa tayi gefe jin wayanta na Ringing can wajan Amsa wayan ta Lalace har suka shiga, ita kad'ai ta bi bayansu dai2 Lokacin aka saki kid'a, Akaba ma Amarya da Ango daman su fito Fili don anason ganin Masoyansu, Dijah ta shiga Fili ta bud'e post d'in ta da Mami ta cikamata shi ta d'auko Bunch d'aya na y'an Dubu2 tafara Lik'a Ma Amarya, Nan Dj yafara sanarwa, Babban Abokin Ango yafito shima ya nuna tasa Bajinta dan wannan k'awar Amaryan ta nuna son Kai dayawa, Ma k'awarta tafi yin Mannin. Nafisa da ldonta yagama Rufewa da Bak'incikin Ganin Dijah ji take kaman tafito tashak'eta, ta kalleshi "Kb yakamata ka Tashi mushiga Filinnan mun gwada ma k'ananan k'wari cewa Wannan ajininmu yake, inma anyi awajenmu aka dangwala, cikin Rashin fahimtan inda zancentan ya nufa, yace ba inda zanje. Magiya ta shiga masa har ta shawo kansa suka taso Hanunta sak'ale da nashi suka fara manni ma Ango, cikin dabara Dijah tazame tabar Filin, tafita can waje dan Amsa k'iran Auwal. Zaune tasameshi akan Mashin ya Rafka tagumi, Sallamanta ne ya dawo dashi, ya Amsa yana mata wani mayataccen kallo ji tayi gaba d'aya ya d'aureta da Jijiyan jikinta, ta ware mayafinta ta Rufe jikinta, tace lna Wuni Auwal, yasauk'e Ajiyan zuciya yace "Haba Khadija kusan Awana guda anan, sai yanzu aka tuno dani? Khadijah lna sonki, ki dubi girman Allah kidubi son da nake miki, ki sanar dani matsayin soyayyanmu naga kina niman kijefa zuciyata a wani Hali pls Khadija karki b'oyemin komi. "Auwal dan Allah ka ajiye maganan wata soyayya tsakani na da kai, yanzu duk babu ita baran tab'a mance taimakon da kamin ba tafannin Karatuna inason muyi tsaftataccen Alak'a kuma Halacacce nida Kai. Cike da Mamaki Auwal yake kallonta, Sannan ya juya ya Kalli Motan Kb da yake perke a Gefesu, "Khadijah Wannan wanda Ranan naganku dashid'innane ko? saurayinkine ko? Naga Alama don yayi niyan salwantar da Rayuwana, Nayarda da Maganan Abokaina dasuke gayamin cewa ke kalan Matan manyane ba irinmu 'ya'yan Talakawaba.. ''Haba Auwal kadaina fad'in haka itafa soyayya Rayayyiyace kuma zuciyanta yafi na d'an Adam tsada, kud'i baya sayanta, Arashin Sanin ni wacece na Amsa tayin soyayyarka yanzukuma dole in ajiye badon kowaba, badon komiba, sai dan tsoron sab'ama Mahaliccina, kayi Hak'uri Auwal. Gaba d'aya jikin Auwal yayi sanyi dajin kalamnata yasan koma meye tanada Uzuri mai k'arfi, dan haka yayi shiru yakasa cewa komi, tana shirin yi masa Sallama ta hango Mutuminta, ya kafa ma Wurin Kallo, Nafisa tana gefensa cike da Farin cikin ganin hakan duk da bataso Kbn yanuna wani damuwaba sai K'ok'arin janye Hankalinsa takeyi Abu yagagara, kalma d'aya biyu ne yake masa yawo akansa, _"Matarkace ta Auren Sunnah Khadijah bata shigo gidannanba sai da lgiyan Aurenka ya Hau kanta,_ Wani b'angarenkuma na tuno masa maganan Dijah Ranan da Auwal yazo ya tambayeta waye wannan tace masa _"Saurayina ne_ cikin Zafin nama ya shiga Motansa cewa yayi ma Nafisa ina zuwa daga nan yayi ma Motan Wani lrin key, ya fice Aguje Badon Allah yasa tayi saurin Matsawa ba, watak'ila, daya cire mata hak'ark'ari, dai2 Lokacin Jamila ta iso Gurin tace mata wai taje lnji Bintalo tana tafiya, Jamila ta kalli Auwal, Ashe Khadijah tana da Aure? Cike da tsoro Auwal yazaro ldo. "Wlh matar Aure ne kaga wannan da ya wuce kaman yabanke kan? Wlh shine Mijinta. Afalo Kabir yasamu Mami da Wasu Mata ya wuce Bed Room, Ganin yanayinsane yasa Mami bin Bayansa, zama yayi Akan kujera ya bud'e frich ya d'auko goran Ruwa mai tsaban sanyi, saida ya kusa shanyewa ya ajiye gami da jingina Kansa da Gini, yana mai tuhuman Kansa wai Shin ina Ruwansa da Sabgan yarinyan ne? Meyasa yaji kaman yadamu da Abunda takeyi? "Dole ka damu tunda ance wai da lgiyan Aurenka akanta, duk Randa Akamayar da lta lnda aka d'aukota shikenan taje can tayi yanda taga dama, mtss yaja gajeren tsaki wanda yayi dai2 da shigowan Mami, kallo take ta binsa dashi har ta zauna, tace "Yadai Kabir? any problem? Rausayar da Kansa yayi yana d'an dube2 yace Wlh Mami yunwa nakeji, "Af! To bari akawo maka Abinci mana, Har ta mik'e shima yatashi no Mami Barinje indawo, kafin, Tad'an kalleshi cikin son Harbo Jirginsa, Sannan tace "lna lbrn Khadija? Nandanan yahad'e Rai, ''Tana can Mami Amma bakigantaba lokacin da zata fitaba ko? "Wlh bata da Maraba da 'yar Arna sai sokuwa takeyi cikin Maza, wani Abun Mamaki ma Kaman Hira takeyi da wannan k'azamin data k'irashi dasunan Saurayin ta awajen to inbanda Rashin Hankali Mutum ya wuce Gidansu yaje koraro yana irin wannan. Cikin son b'oye damuwanta tace "Tuntuni nake tunaninta lokacin Shan maganinta yayi batashaba. Maza je ka d'auko mun lta yanzu tasha kar tawuce time diin da yawa. Koda yadawo, Zaune yaganta Akan wani Kujera ita kad'anta ta dafe kanta tana danne2 awaya, d'an Gaba da ita kad'an yayi perking, ya fito lokacin har anfara fitowa, hawa saman Motan yayi yana kallon k'ofan da Jama'a suke Fitowa, ahaka Har Habib dasu Sani suka iskoshi awajen, Suna isowa ya Wurga ma Sani key yana yamutsa Fuska, d'auki wannan Yarinyan kamadaita Gida, yafad'a batare da ya dubi lnda takeba, Sani yace "Wata yarinya? "K'anwar Matarka yafad'a atak'aice. Dube2 Sani yashigayi, ''d'azu kaman naganta anan ko lna tashiga oh? Kabir ya juya ya Kalli inda take zaune, Wayam! Babbu ita, kallen shima yashigayi bai gantaba. Azafafe yace "Sani kanimota duk lnda tashiga kamayar da ita, Habib yana Dariya yace "Mutumina yadai kaman tun ba aje nan da canba 'yar manune zata nuna, Ya murtuk'e yana Had'e Gira, "ka lyama Bakinka kaima kasan bantab'a yin Magana biyuba ince No indawo ince Yes, Daga kai har wacca kake Magana akantan baku isheni Kalloba Mami ce Ta aikoni, dai2 Lokacin Nafisa ta iso Wajen, "Sweet mutafi tuntuni nake Jiranka, Yashafi kansa yana Kallonta "Barin Had'a ki da wanda zai mayar dake anjima nima zanzo, Tad'an b'ata Rai baga Motanka ba mezai Hana ka mayar dani, "Wlh Kb Nagama iya bincikena banga Khadijah ba, Muryan Sani ta katse musu Maganan, Shiru kawai yayi yana ciza Lip d'insa na k'asa yana jujjuya kansa yana d'an dube2, bako Alamanta. Yadawo da dubansa ga Nafisa da tayi Mugun Had'e Fuska, cike da takaicin jin cewa Khadijah za'a kai amotan shiyasa yace zai had'ata dawani yakaita. "yanzu lna zakije? "Gidanmu nakeson zuwa Gobe dasafe zan zo wajen Mami, kansa ya gyad'a sannan ya karb'i key, yana ajiyeta ya Wuce Gida, Direct d'akin Mami ya Wuce, Anan yasamu Dijah tana Kwance akan Gadon Mami daga ita sai towel fitowanta daga wanka kenan, ta kwanta saboda ciwon Kan daya addabeta, dak'yar ta d'ago ta kalleshi, wa ita yazuba ma ldo Rai adagule, mai da kanta tayi ta tajawo Rigan da ta cire ta rufe Jikinta dashi, Juyawa yayi yafita nan suka had'u da Mami a falo tana rik'e da Magani Ahanunta, tace "zaka fitane? '"a'a ina nan. Zan watsa Ruwane lnadawowa. "Khadija tashi ki karb'i maganin kisha, Tana sha tad'auki kayan da Mamin ta d'aukomata ad'akin tasa Riga da sket na Roba Bak'ak'e, masu k'anan flawowi farare, turare kawai ta feshe jikinta dashi ta koma ta kwanta, Mami tace "Kan yadaina ciwon ne? Tace "Eh yadaina Bacci kawai nake ji, "To Jeki d'auki Abincin Kabir ki kai mishi tun d'azu yake compalai d'in yunwa nasan yanzu sai yasake ficewa bai nimi Abincinba. Ba dan tasoba ta tashi, dan sam ita yanzu bata son Abunda zai ke had'ata dashi, Farin Hijabinta tasaka wanda iyakansa k'asan cinyanta, ta d'auki Abincin ta nufi sashinsa, tana k'wank'wasawa yace ashigo atunaninsa su Sani ne, Ta tura tashigo yana zaune yana shafa turare a hannayensa, sanye yake da bak'in Jeans da farin Shirt mai gajeren Hanu, gaban shirt d'in abud'e bai ko Had'e Botulanba, Kallo d'aya yamata tun shigowanta yacigaba da shafe turatensa, agabansa ta'ajiye kayan Abincin, batare da tace komiba tajuya, ya kalli Abincin ya kalli bayanta, yace "Ke zonan, cigaba da tafiyanta tayi batare da nuna tajishiba. Cikin tsawa yakuma cewa "Ke Khadijah dake fa Nakeyi karkiyarda kifita, Cak tatsaya batare da ta juyoba, jinyayi shirune yasa ta cigaba da tafiyanta, tashi yayi yatako yasha gabanta, taratsa gefensa zata wuce ya jawota tafad'a jikinsa, da sauri ta tashi daga jikinsan tanamasa wani Kallo. Cikin Birkicacciyan Murya yace "lna miki Magana shine dan Rashin Kunya zaki fita batare da kin saurareniba ko? Waye yadawo dake? Ina fatan ba Mashin d'in wancan k'azamin kika hauba. Ta turo Baki "to lna Ruwanka dani? koma Mashin d'in wa na hau ba Ruwanka. "Haka kikace ko? To kisa ma Ranki kingama wannan Bukin kenan baki bak'ara fita. Cike da Rainin Hankali tamasa Wani kallo "To sannu Mami, Ni ka matsamin lnwunce danni ba Wancan bace daku iskancinku anan, yad'anyi Murmushi yajawota jikinsa ya matseta a k'irjinta, yana Kallon ldonta da suka gama yin waje dan tsoro, "Bantab'a lskanci da wataba tsawon Rayuwata, Amma yau zan fara akanki Khadijah dake zan fara Wannan Kalma dakike yawan jifana dashi na lskanci, akanki zan sauk'eshi, yau zaki san Meye lskancin, yafad'a Gami da Cire Hijabinta yayi wurgi dashi gefe. 🙏🏼🙏🏼🙏🏼😩 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *page* 3⃣7⃣ Tak'ark'arewa tayi ta Bud'e bakinta zata zunduma lhu yayi saurin Had'e bakinta da nashi, yana tsotson Lips d'inta Burinshi shine ya Hukunta wannan Bakin Tsiwa da Rashin Kunyan. Sai gashi bai Ankaraba yana Niman Wuce Gona da lri Bata yi Auneba sai jin Hannayensa tayi ak'irjinta, cikin Matsanancin tsoro ta tattaro lya K'arfinta ta Angijeshe, zata fita da Gudu, yayi surin kamota ya k'arasa kan Kujera ya zauna yana kallonta da idonsa dasuka Rine suka dawo jazur, Jikinta sai b'ari yakeyi ta Durk'usa agabansa tana Kuka "Dan Allah kasakeni intafi Likita, Mami tana Jirana Wlh Bacci nake ji yana Rik'e da Hanunta ahankali yake mai da Numfashi yana Kallon fuskanta da take tsiyayar da Hawaye, Cikin Murya maikama da ta mai jin Bacci yace "Tun yanzu kika fara Kuka tun ba amafara lskancinba? Ashe haka kike Khadijah? Dubi yanda kika maidani d'an lska k'arfi da yaji Abunda bantab'a Mafarkin zamowaba, Gani take kaman ma Baisan yanda yakeba wato bacikin Hankalinsa yake Magananba, dan haka tafara kiciniyar k'wace Hanunta cikin tsoro, Amma har tagaji kojuya Hanunnata acikin Nasa takasa, tana sharan k'olla tace "Dan Girman Allah kayi Hak'uri Allah bazan sakeba, "K'arfin naki ya k'arene kikafara ban Hak'uri? Ko kuma dama k'arfin Tsiwa da Rashin Kunya kike dashi? "Kayi Hak'uri Likita Dan Allah, tafad'a tana juya Kanta, Yak'ura ma Lllen Habunta ido na tsawan Lokaci kana yasauk'e ajiyan Zuciya. Ahankali yasaketa, zata Fita da gudu yakuma Damk'ota yana had'e Gira, waike wata irin Mahaukaciyace? Haka zaki fita? "a'a tafad'a dasauri tana zare ldo, "Ok to d'auki Haijabinki kisaka kafin kifita anitse inkinje sai kice Ma Mami yau da ke nayi lskancin bada Nafisa ba. Dasauri ta d'auki Hijabinta tasaka, "lnkika fita da Gudu kuma kinsan taku d'aya zanyi inkamoki daganan kuma sai abunda Hali yayi dan yanzu kam kinnunamin Hanya. Itadai sauri takeyi Burinta taji k'ofan falon Ahanunta, tana Bud'ewa kuwa ta juyo tana share Hawaye da Hijibinta, ta Murgud'a Baki, "Na Rantse Duk Abunda Kamin Bazan tab'a yafewaba, kuma Duk sai nagaya ma Mami, tasake k'ofan ta Fice Kusan karo sukayi dasu Sani dasuke k'ok'arin shigowa, ta wuce Habib ya juya ya kalleta yayi Murmushi, suna shiga suka Hango Gogan nasu akan Kujera ya Rufe idonsa yajingina Bayansa acikin kujeran kansa nasama yad'an ciza Lips d'ins Hannayensa adunk'ule kaman mai shirin yin Danbe, Habib yatsakali Sani ya nuna masa kb, sukayi Dariya k'asa2 saida sukayi daf dashi sukamasa Sallama, ido d'aya yad'an Bud'e ya kallesu, yarufe, Habib yad'an Bugi kafad'ansa "Man yadai sanyi kakeji? "Sani ya kalleshi Oga Ashe kaine kasato k'anwar Matata, ka kawota d'akinka, suka kwashe da Dariya Habib yad'ora da "Kai Wannan k'anwar Matar taka Sani bansan wace irin Mai sa'a bace ita, wannan Game d'inkan da Alamun da wuri zatayi ma wani Game over sukasake kecewa da Dariya, dai2 lokacinkuma Nura da Dr Na'im suka shigo, agefensa suka zauna duka, suma suka shiga layin tsokana, Tab'e Bakinsa kawai yayi ya gyara zama Gami da Jawo Basket d'in Abincin yazuba yana tsakala, yadubi Dr Na'im yace "kadaina biye ma wainnan 'yan iskan kazo kaci Abinci, Dr Na'im yana Dariya yace "wai yaushe katahone? Niman ka kawaifa mukayi awajen mukarasa, saida yatsiyayi Ruwa a Cup yace "Wlh nadawone nayi Wanka gashi inacin Abinci yinwace ta Addabeni tun break danayi, bankuma cin Abinciba. Dr Na'im yace "to tashi Mutafi dama d'aukanka nazoyi Dr kb muje kaga Mutuminnan pls. Kb yamik'e zamutafi but barin yi Wanka, infito, Habib yarik'e Hanunsa, "Haba Likita yanzufa kagamacewa kayi Wanka kuma kowa yaganga yasan kayi Wanka gawani k'amshin dakakeyi na Musamman kaman Munafukin Ango, Kb ya dunk'ule d'ayan Hanunsa zai kai masa Naushi dasauri Habaib yasakeshi yayi zillo Gefe suna tamishi Dariya yabisu da Harara yashige Bed Room, Ga Mamakina Kuma Wankan yasakeyi yafito cikin jamfa da wando na wani lallausan yadi Milk. Washi Gari yakasance d'aurin Aure da safe aka d'aura sanna da yamma aka ahirya Perty shima a Hotel d'in za'ayi, yauma Amaryan nan ta taho da tawaganta, sai sungama perty Sannan suwuce Gidansu daganan ad'auki Amarya. Tun misalin k'arfe Uku 'yan Matan suka fara Shiri, Haka yake ga Dijah yauma fited Gawn tasaka na wani material net pinch Colur wanda aka masa ado da zare Golden mai yarfen sky blue, wanda ya mugun Matseta yafito da ainihin Shape d'inta, babu space ko kad'an tunda ga k'irjin zuwa kunkuminta ya kama k'yan kai inka gani sai kayi mamakin yanda tayi tasaka, daga k'asa kuma kusa da gwiwanta yayi k'asa Rafane mai tattara ya ainihin Budewa har K'asa, Fuskanta kuwa yasha kwalliya irin nazamani wanda akameyi Ma Amare, sark'a da d'an kunne zuwa warwaro duk Gold ne haka Head d'in da aka nad'a mata shima Golden mai k'yalli takalminta na Golden ne mai tsaban tsini ni Har mamakin yanda take iya tafiya dashi nakeyi yana da igiya tasama kaman sandal, post tarik'e kalan takalmin kai inkaga Khadijah sai ka kwana kana Rantsewa cewa itace Amaryan, Lokacin da akafara shirin tafiyane Dr Kb yashigo cikin da kakkiyar Shadda, Ruwan Kunun kanwa, sai shek'i yakeyi, Hula da takalminsa zuwa Fatan Agogonsa duk bak'ak'e ne, Sajensa yasha gyara bakad'anba, Yana shigowa da Dijah suka fara Arba da wani mugun kallo yake binta har yashige d'akin Mami a lokacin itama tagama Shirinta cikin atamfa Super wax Ruwan Ganye Gwala Gawalai kam bamagana tashasu daga sama har k'asa, Kabir yakalleta da Murmushi "kinyi kyau Mamina itama Murnushin takeyi tace 'Badoleba Uwar Ango wasane Kabir kaima kayi kyau Son ba kad'anba, yayi Murmushi yana d'an lek'e ta matsain labule, yad'an sosa kai "Mami yanzu ina zaki? Tace "Eh yau kama zanje Gidansu Habib daganan sai intafi gidan Yaya na atawagan d'aukan Amarya, sai nayi Hirana kuma sai lndawo. "Kekad'ai zaki tafi Mami? Tad'an kalleshi dason zargo wani Abun, tace "Eh dani dawa zantafi Kabir? Yara mata zasu party nikan aikasan ba abunda zai kaini can, yagyad'a kai yana sosa k'eya dai2 Lokacin Khadijah tashigo da Gudu tana k'iran "Mami! Mami har zamu tafi yau baki ban kud'in Manniba, Mami tana dariya tace "Khadijah Manya Duba post d'in kigani, ta zuge tana dubawa taga Bunch na d'ari biyar2 tadinga d'an tsalle tana Mami na Nagode, "Wlh jiya duk taronnan Mami bawanda yakai 'yarki b'arin kud'i, "Ai nasani 'yata tadabance kuma wama ya isa kamo k'afan Babban k'awa? Dagudu tafita tana Murna, Mami tarik'e Hab'a "Ke Khadijah daina Gudu da wannan Takalmin inkika fad'ifa. Girgiza Kai tayi tana kallon Kabir da yabar Nigeria a saba'in da biyar 😜 Yadai? Son har yanzu baka tafiba kuna Manyan Angwaye kamata yayi yanzu kana can ya yamutsa Fuska "Wlh Mami ni yunwama nakeji, dazan samu wani abun tab'awan, "Akwai Abinci ai Kabir. "yauwa Mami kisa akawomin pls ina part d'ina, "wakenan zansa yakawomaka Kabira? Khadijah inaga tama tafi, "Barin turota Mami Mutane sunyi yawa bazan iya shiga kitchen d'inba. Yana fita yaci karo da Bintalo afalo suna gaisawa yace "Mamata kice ma Khadijah wai taje inji Mami, daga haka ya wuce, Bintalo tana isar da sak'o ba b'ata lokaci taje Nan Mami tace da ita takai ma Kb Abinci, cike da takaici tahad'a kayan Abincin Agurguje takaimasa tsaban tana sauri ko izini ba tanimaba, tashiga, kai tsaye dainin ta nufa, ta ajiye ta juyo, Kabir wanda yake tsaye yana jiranta, yayi saurin Maida k'ofan ya rufe tana daf da zata bud'e k'ofan taji anrik'ota zata tsala ihu ya Rufe mata baki da tafin Hanunsa, Fuskansa Amurtuk'e yace " ti sarkin ihu karkiyarda kimin ihu anan, zo kiji yafad'a Gami da Kamo Hanunta, yazaunar da ita akan kujera sannan yatsaya yana kallonta, "Khadijah kina son zuwa hidiman Bikinnan? Sai da tagama zabagamasa Harara tace "to ma ina Ruwanka dani? "Bani da wata Ruwa dake face wanda Mami tahad'a atak'aice dai inkina son zuwa inada sharud'a inkinbi kije inkink'i bi kizanuna agida, tana Hararansa tace "Innabi wani Sharud'a makenan, Ya gyad'a kansa sannan yatattare Rigansa yazauna kujeran da yake kallonta, ta mik'e zata tafi ya kad'a key d'in k'ofan ahanunsa, yace "ai na rufe. Ganin haka yasa ta zauna tana kallinsa kaman zata fashe dan Haushi tace lnajinka, "Kin Amince zakibi sharud'an ta gyad'a kai yace "Gud kije ki cire wannan Kayan kisaka Riga da zani sannan kisaka Hijabi ki wanke wannan kwalliyan Fuskankin wai ina karatun da Malamin lslamiyanki yake koya mikine? Ko baigayamiki hukuncin Matar Auren datake nuna kwalliyanta ga wanda ba Mijintaba? Karkisake yin wannan shigan indai fita zakiyi kuma karkikuma saka gyale karki k'ara yin wannanzanen lallen sonake inkub'utar dake daga shiga fushin ubangiji. Wani irin takaicine yakamata amma dayake tana son tayi tafita ad'akin sai tace to bud'emin inje incire, kintabbata zakiyi yanda nace? Tace "Eh ya gyad'a kansa yatashi tabi bayansa tana gallamasa Harara, yabud'e yana tsaye yana kallonta tafita ta tsaya abakin k'ofa ta rik'e Kun kumi, tace "Narantse inna canzan kaya ka canza min suna, kuma ban yafeba inkasake cemin ni Matar aurece, niba Matar kowa bace, kaga Mutum harda min sharad'i kaman Babana Sannu Mami tajuya ko taku d'aya batayiba tajita ahanunsa, Yashigar da ita sannan yafita yabarta ad'akin yarufe ta baya yashiga mota yabar gidan. Ummu Fatima ce [6/25, 11:13 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *_Happy Eid-Eil fitr to U all Muslims Ummah_* 🤝🏻😘 _Alhamdulillah Munyi azumi munyi sallah Allah yasa muna daga cikin Wa inda suka Rabauta awannan watan Mai Albarka tasa muna daga cikin Wa inda aka 'yanta daga wuta zuwa Aljannah_ 🤲🏻😭 3⃣8⃣ Sosai Su Bintalo sukayi mamakin Rashin ganin Dijah awajen perty, banda Sauda data lura da wani irin kallon da KB yake bin Dijahn dashi, aranta ta ayyana irin hakan na iya faruwa. A b'angaren Dijah kuwa ba k'aramin mamaki tayiba lokacin da taji tashin Moran KB dan batayi tunanin dagaske zai iya tafiya yabarta ad'akin ba, Tana jin ficewansa ta rushed da ihu, kasancewan pert d'in yanada d'an rata da cikin Gidan ga kuma Hargowan ragowan masu tafiyan pertyn yasa har ta k'arashi ihunta ba Wanda yajiyota, saida tayi mai isanta ta fara niman wayanta da niyan gaya ma Mami, dan tasan zatasa ya bud'eta, saida Dijah tayi zaton Kabir iri tane da zai bar mata waya haka ta k'arashi nimnta bata samuba, Nan ta kife kanta tasaki kuka mai tsima zuciya haka tayi2 har bacci yayi Gaba da ita. Cikin Nishad'i da kwanciyan Hankali yake Hidimansa A wajen Nafisa tana mak'ale dashi duk inda ya Gilma, zuciyanta cike da farin cikin rashin Ganin Dijah awajen. Misalin 5:30, Ya dawo Gida da niayan d'aukan wasu takardu yakoma. Zaune yasami Dijah ta tallafi Hab'anta da Hannayenta ldonta na kan T. V duk da Hankalinta ba agun yakeba, kallo d'aya yamata ya shige Bed room, Jimawa kad'an yafito da niyan fita da sauri ta sha gabansa, tana lumshe ldo, gami da d'an sheshshek'a "Likita ka bud'eni intafi na fasa zuwa pertyn, Gefenta yabi zai wuce ba tare da yace komiba, tasake shan gabansa ta fashe da kuka tana bubbuga k'afa, galala yayi yana Binta da kallo, ya kama Hanunta ya zaunar da ita akan kujera ya d'an rank'wafo dai2 fuskanta, yana lumshe ldo, "Duk ke kika jawo Khadijah da kinbi dokokin Dana gindaya miki da bamukai da haka ba, ki gwadamin ke kinada k'afa kaman na barewa, gudu da ihu bawani Abu mai wuya bane awajenki, dan haka kiyi zamanki anan ba inda zakije", Cike da tsiwa tace "Wlh sai na fita to Ina ruwanka dani dazakace wai zakamin dokoki? Kai Mami ne? Na rantse sai Nafita, ta k'arashe tana share Hawayenta da bayan Hanu, Yad'anyi Murmushi Gefen Baki "OK Har yanzu Bakinki bai Mutuba? To bari gani ya mik'e zai tafi da sauri itama ta mik'e ta rik'e gefen Rigansa tana Bubbuga k'afa hawaye d'aya na bin d'aya, cike da kasala yake kallonta sai ga KB ya zube akan kujera yajawota jikinsa yana share mata hawaye kiciniyan k'wacewa takeyi tana tureshi gam ya rik'eta ak'irjinsa ta yanda ko motsi ta kasayi, ahankali yake hura iska akunnenta, jin jikinta yasake yasa yasaketa ta sulale k'asa, da k'yar ya tashi yana karad'e Hanya, ya fice. Ya jima yana zaune acikin Mota yakasa tuk'i ya fita aransa yana Mamakin kansa Anyah!! Shi kabir shine yau yarinya k'arama take niman ta sabautashi!?. A wajen ya lalace harakayi k'iran Magriba, yaso ya koma pert d'insa yayi Alola Amma yana tsoron sake karo da Dijah, Dan haka yashiga pert d'in Mami a toilet d'in Falon yayi Alwala ya tafi masallaci, Yana dawowa kai tsaye d'akin Dijah ya wuce, kallon d'akin yake sosai har ya isa wajen sif d'in kayanta ya bud'e, ya tsaya yana kallo komi a tsare yake, ya d'auki Hijabinta ya fito, A falo ya sami Iya tana kallon t.v, bin shi da ldo tayi, har ya matsota ta rik'e Hab'a "tou! Kabiru yau kuma kayan Khadijah zakasa?? Ko me?? Yad'an yatsina Fuska yana CI gaba da tafiya, "To ina Ruwanki? Ko zaman sa ldo kikeyi a falon?, Tayi Dariya tana jijjiga kai "a'ah a'ah nadaiyi Mamaki ne banzaci abun yakai hakaba, Fita yayi ba tare da yakuma tankawaba. . "Bansaninba ta fad'a tana murgud'a Baki. A fusace ya mik'e da sauri itama ta tashi tana zaro ido, fuska a murtuk'e bako alaman wasa ya nuna mata Hanyan toilet, "Wuce kije kiyi Alola kizo kiyi sallah kar intattaka ki!!. Ganin ba fuska yasata tabi inda ya nuna da yatsansan sum2 tashige ya rakata da Hara sannan ya fice a falon a ransa yana complain d'in taurin kai irin na Khadijah, Bashi ya dawoba sai da akayi Sallahn lsha'i, ya shigo da food flaks a hanunsa a gefenta ya dire sannan ya shiga kutchen ya fito da plate da spoons gami da cups, ya zauna ya kalleta ta takure akan sallahya ta dunk'ule a Hijabinta. "Zo ki zuba ma mijinki Abinci, "Allah ya sawak'e ni bamda Miji, murmushi yayi ya jawo ya zuba yaci, sannan ya zuba a d'ayan plate d'in ya tura mata, cikin sadak'arwa da lamarinsa ta langab'ar da kai murya na B'ari tace "Likita dan Allah kayi hak'uri kabarni intafi sanyi nakeji!, "Subahanallahi sanyi kuma? Ya fad'a gami da mik'ewa ya kashe Ac Sannan ya zauna "Na kashe abin da yake saki jin sanyi, kici Abinci ki k'oshi dan yau aiki zaki anan sosai kuma ba zai yiwu kiyi da yunwa a cikin ki ba, sannan kidaina maganan tafiya innace anan zaki kwana fa? Ba yanda kika iya, cike da tsoro ta zaro ido "kwana? ya d'aga Gira d'aya "yess inma baki kwanaba sai kin min tausa ki tafi kinga kina da sauran a wanni masu yawa anan kenan, k'ara xaro ido tayi sannan ta fashe da kuka gami da mik'ewa tsaye tanaja da baya tana nunashi da yatsa, "Na Rantse ni ba 'yar iska bace, sai kabari sai Nafisan da kuka saba iskanci da ita tazo ka gaya mata irin wannan maganan baniba. cikin jin zafin furucinta ya mik'e yana binta har sai da ya k'ureta da bango yasa Hanunsa d'aya ya dafa jikin gini yana lasan lips d'insa yana kallon tsakiyan idonta, "Eh nasani ke ba 'yar iska bace kaman yanda kika saba fad'a nine d'an iskan da zan koyamiki iskanci yau d'innan Khadijah, Ba sai Gobe ba, ya damk'o kanta aransa yana cewa "yau zan nunamiki ni d'an iska ne Khadijah sai nayi maganin wannan Bakin kin, yau zan miki abunda zaki kwana dani ki tashi dani aranki dama jikinki Gaba d'aya cike da mugunta ya tura Bakinsa cikin nata ya fara tsotsa. Cikin fargaba da tashin Hankali Take k'ok'arin k'watan kanta ta kasa, dan haka ta saduda ta rintse idonta hawaye na malala, tsawon lokaci yana azabtar da ita a haka sannan ya wurgata kan kujera ya haye, da iya k'arfinsa ya sauk'e mata k'irjinsa akan cikinta, ya birkito Bubs d'inta duka biyu yake tsotsa kaman maye. Wayyo! Dijah 'yar gidan Baffah yau kan gaba d'aya tagama sadak'arwa anarabata Budurcinta angama. Saboda tsaban zafi da rad'ad'in datakeji yahana ta gane inane d'aya yake mata ciwon, Kabir kuwa ya ma manta sunan jahansu ahaka wayarsa ta d'auki ruri da k'yar ya iya tashi ya ciro wayan A Aljihunsa, dam yaji k'irjinsa ya buga da ganin sunan Mai k'iran, da k'yar ya saita kansa, Sannan ya d'auka kafin yayi magana Ta rigashi cikin fusacacciyar Murya tace "Kai Kabir kayi gaggawan kawomin Khadijah yanzu2 duk inda kakaita kaje kakawo min ita ko garinsu ne wlh nabaka 5 minuts kaje ka kawomin ita inba hakaba ranka zai b'aci kaji na gaya maka, Bata jira cewansaba ta ajiye wayan, Akasalance yabi wayan da kallo sannan ya kalli Dijah da take kwance shame2 tana kuka mara sauti, ya kalli bakinta ya kumbura sumtum, ya kalli nonuwanta sunyi jazur sun kumburo, Yayi saurin rintse idonsa ya shiga Bed room Toilet ya shiga ya kwara ruwa daga kansa har wuyansa sannan ya d'auki k'aramin towel yafito yana tsane kansa, sai da yagoge ya tako gabanta yakamo hannayenta ya tsayar da ita yana goge mata Hawaye, "Haba Khadijahn Mami kiyi shiru kidaina kukan Haka muje inrakaki Maminki tana nimanki, daina kukan haka dan inkin isa ta tambayeki silan kukan ba iya fad'a zakiyiba. Ki iya ma Bakinki Khadijah kidaina gayamin duk abunda yafito daga bakinki, dan innace zan rama bazakiji dad'iba, ki tausa lafazinki gareni saboda inji tausayinki duk randa kika shigo hanuna kinji?. Ya d'auki Hijabinta yasa mata ya kamo hanunta suka fito, a dai2 k'ofan falon Mami ta finciki Hanunta tana zabga masa Harara kamar idonta zai fado "wlh duk abunda kamin Bazan tab'a yafe maka ba, daga haka ta wuce tana sharan k'ollah, tsayawa yayi awajen ya k'ara saita kansa sannan yabi bayanta. Iya tana zaune akan kujera Mami tana tsaye rai jagule Dijah ta shigo a gefen Mami ta zauna ak'asa tana kuka, dai2 lokacin shima ya shigo kusa da lya ya zauna akan kujera, ya kalli Mami sosai ya k'ara tsorata, Yana sosa k'eya yace "Mami sannu da dawowa ai d'azu na shigo naga baki dawoba, Mami ta kalli Agogo 12:00 na dare a fusace tace "labari yasameni Khadijah bataje wajen perty ba, ko zaka gayamin dalili? Shiyasa wato kayi ta shiga da fita wai takai maka Abinci? Sanar dani ina ka kaita? Cikin kame2 ya kalli inda Dijah take, "ah'a... Mami ..... Data kawomun..Abincin..... Sai nace ...ta ..ta....tsaya.. Mutafi tare... To kafin . . ..in. gama ... Tayi ... Bacci ..shine na tafi na barta ..... Bayan nadawo... Nasamu tana ..... Kallo ne... Tun d'azun nake cewa ta tashi inrakota... Cike da Mamaki Mami take kallonsa, dandai ko k'aramin yaro yaji yanda yake maganan yasan ba Gaskiya yake fad'i ba, '"wlh Mami *k'arya* ne. Muryan Dijah ya ziyarci kunnuwansu, Da tsananin mamaki Kabir ya kalketa, "Nine mai *k'aryan?* Ta kalli Mami da itama ita take kallo, tace ''Mami Rufeni yayi ad'akin nan ta kwashe duk yanda akayi ta gaya mata, sannan ta d'ora da Bayan yadawo shine yamin *Fyad'e* ta k'ara fashewa da matsanancin kuka. "La'ilaha'ilallallahu, lya ta rafka salati tana tafa Hanu, "Anyah!! Khadijah wannan Baki naki baifi k'arfinki ba kuwa!? Kifa iya ma Bakinki wlh ina tausayamiki wannan baki naki zai kaiki ya baroki,. Ayi yarinya haka bakinki ba birki? Kiyi ahankali yarinya akwai ran k'in Dillancin kura dan k'aniyanki. Kabir wanda yake zaune cikin matsanancin Kunya kanshi a sunkuye zufa sai d'iga yakeyi daga goshinsa, bai tab'a tsammanin sakarcin Dijah yakai hakaba atunaninsa ko abunda ya mata bazata iya fad'aba, sai gashi ta had'a da k'aton sharri, Da wutsiyan ldo ya kalli Mami Dijah take kallo cike da matsanancin mamaki furucinta, nan ldonta ya sauk'a kan Bakinta da ya kumbura tsaban tsotson da kb ya mata 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 *wai waye zaiyi nasarane agun Mami na wannan case d'in*?? 🤔 *Dan Allah kusani a Addu'a bani da lfy seriously* 🙏🏼😭 _ummu Fatima ce_ 😘 [6/29, 8:43 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 3⃣9⃣ Ahankali Mami ta mai da kallonta kan Kabir da yake satan kallonta ta wutsiyan ido da sauri ya mayar da idonsa k'asa, Zama tayi abakin kujera shiru falon yayi bakajin komi sai gunjin kukan Khadijah, ita adole ga wacca akayiwa fyad'e. lya kuwa tasaki baki tanson ganin tayaya za'a yanke wannan hukunci? Don ta lura Mamin tanason biyewa sakarcin Khadijah tayi hukuncin Rashin gaskiya, ita kanta Mami rasa nacewa tayi mamiki abun yabata dan zuwa yanzu bata tsammaci Kabir yafara kallon Dijah amatsayin Maceba da har zai mata fyad'e injita da fada. Saboda yanda yake nuna k'yamanta a fili, kullum shikenan complain akanta. d'an gyaran Murya tayi tace "Kabir Meye gaskiyan Maganan? Kansa ak'asa yace "Mami kinfi kowa sanin Halina kinsan abunda zan iya aikatawa da wanda bazan iya aikatawa ba. "No karma kace haka sau nawa mutumin kirki yake sauyawa yazamo na banza lokaci guda, sannan mutumin Banza ya sauya yazama nagari? Tashi katafi dare yayi yanzu gobe insha Allah zamu k'arasa. Da sauri ya mik'e ya fice kaman k'afansa zai burma acikin tiles. "Khadijah tashi kije ki kwanta kukan ya isa haka kinji? Mami ta fad'a, cikin tafiya mai kama da gudu ta fad'a d'akinta dan sam bahaka taso ba. Iya ta tab'e baki tana Murmushi "tofa yau ga wacca akayiwa fyd'e tana gudu. Mik'ewa Mami tayi tana dan sauke ajiyan zuciya, "wlh lya Khadijah da Kabir suna bani ciwon kai, Kwance take kan Gadonta sai juyi takeyi zogi da rad'ad'in da Bubs d'inta suke mata yahanata Bacci, hoton fuskan Kabir yak'i d'aukewa a idonta Musamman lokacin dasuke gaban Mami yanayin da Fuskansa ya koma yak'i b'ace mata wani nauyi takeji a zuciyanta yana tasowa, dak'yar tasamu tayi Bacci da asuba kuwa tana tashi kafin tashiga toilet sai da taduba Mirrow ga mamakinta Bakinta ya sab'e sumul ba kumburin. Tana idar da Sallah kaman yanda tasaba kitchen ta nufa sai da ta gama tana jerawa a dining Mami ta fito cikin shirin fita aiki, Cikin jin dad'i da fara'a tayima Khadijah sannu, Agurguje ta karya ta fita dan tana da Meeting, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Boka wannan itace 'yata Nafisa dana maka bayani awaya, kamar yanda nagaya maka d'an'uwata ne Kabir tun suna yara suna son junansu sai gashi kamanza'ayi aure sai zancan ya shiriri ce da munyi zaton daga yaronne sai daga baya muka fahimci uwarsace bata son abun, Yanzu haka danake maka bayani taje ta auramasa wata yarinya, Wani irin tsawa boka ya daka mata "Kees fad'i abunda kk so ayi kawai, duk munsan wannan abunda kike fad'an yanzu ya kukeson ayi yanzu yanzu ayita ta k'are. Cikin sabo da halin bokan tace "So nake asa Kabir yazamo mai bijire ma Mahaifiyarsa duk abinda tace yak'i yi Sannan asashi ya k'ara tsanan yarinyan dan dama yanzu haka ya tsaneta, saboda tsaban yanda yake bin maganan Uwarsa ne kawai yasa baiya nuna wa uwar, Nasan da yadaina jin magananta zai saki yarinyan dan dama ba sonta yakeba, "Ya isaaaa!!! Bokan ya fad'a yana kallon Nafisa da take ta takurewa ajikin Mamanta dan dai ita wannanne karo na farko da ta tab'a zuawa wajen Bokan. "karbi wannan K'ullin Maganin d'aya kitabbatar ita yarinyan da yaron da Uwar tashi sunci, d'aya kuma kitabbatar shi kad'ai yaci sannan kisamasa ahanya ya tsallake d'ayan kuma....... hahhhhhhh ya fashe da dariya kutashi kutafi tsinnanun Allah, da sauri Nafisa ta mik'e har tana tuntub'e Mamanta ta rufa mata baya suka tafi. Suna dawowa suka zube a falo, Nafisa sai haki takeyi ta kalli Mamanta, "wai dama kinsan Bokan ne? Yatsa tasamata abaki alaman tayi shiru tace "kedai kiyi abunda yake gabanki kawai, Nidai nagama nawa tunda na tasaki gaba na kaiki saura ya rage naki kisan yanda zakiyi Amfani dashi kisamusu. "ai Mama sama Kabir da Maminsa abu suci shi yafi komi sauk'i ita wanccan banzanne dai bansan yanda zanyi da itaba, dan ko fitowa cin Abinci acikin mutane batayi. Wlh Mama na tsani yarinyan wai nice za'ayiwa kishiya, Kai nama tuna wlh ko shak'eta sai nayi na d'ura mata muddun zai sake shegiya. "Ato? Gara dai kiyi kisama ma kanki farin ciki tunda kinmatsa kina sonsa ahakan. Ta mik'e tana kallon Agogo Barima intashi intafi, zan koma gidan da zama Mama. "baxan hanakiba Nafisa saidai kidinga yawan zuwa ina ganinki, kinsan ke kad'ai muke dake Nafisa, Anyima d'an'uwanki asiri ya fad'a yawon Duniya ko labarinsa bama ji. Yauwa d'ayanfa nayanda zaki mallakeshi yanda bazai kuma kallon wata mace bane, dan haka shi ranan yin Baikonku ne zaki samasa. "Gud Mamana Nagode miki Allah yabarmin ke, daga haka taje ta fara tare kayanta, D'akin Dadynta Maman tashiga tsaye ta ganshi a gindin Window ya dafe Windown, Zama tayi abakin gado ta kalleshi "ka kwantar da Hankalinka Dad yau saura sati biyu ayi baikon Nafisa da Kabir ko? To iya wa'adin daya saura ma Kabir kenan a duniya, ! Da sauri ya kalleta "Nafa ji duk shiriritan da kukeyi ke wai so kk ta mallakeshi ni kuma dukiyansa nakeson Mallaka, kiduba kigani duk kadarorina sun k'are talauci na Barazanan afkamin abunda nafi tsana arayuwata. Dariya tayi tana kad'a masa gira bakakaini tsanan talauci ba wlh kasan yaranta nad'iban Nafisa bazata tab'a yarda da k'udurinmuba shiyasa namata rufa rufa, ai Guba nabata tasaka masa Ranan baikon, Dasauri yamik'e Gu.. What? Kina da Hankali kuwa so kk kiwurga mu cikin masifa? Kabir wasane? Dazata bashi poisin cikin dauk'i, Maza bita kikarb'o tun baki jefamin "ya cikin Musiba ba. "Haba kaikuwa! Me ka maidani? Nagama shirya yanda komi zai tafi kwantar da Hankalinka, matso kaji, Ya mik'o kunnensa ta masa magana gaba d'ayansu suka kece da Dariya. ( *To Allah ya kyauta* ) 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Yau kwana biyu kenan da faruwan Lamarin Dijah da Kabir, Mami bata wani sashi a ido sosaiba, dan haka tana dawowa daga aiki ko cikin gida bata shigaba, tashiga pert d'inshi, Akwance tasameshi yana rik'e da maransa sai nuk'ursuwa yakeyi kallo d'aya tamasa hankalinta ya mugun tashi dan ganin tsaban rama da tayi a idonsa, Akid'ime ta dafa kansa "Kabiruna! Meya sameka? Meke damunka? D'ago kai yayi suka had'a ido, yaski murmushin k'arfin Hali, Ya tashi da k'yar yana tattaro Murmushin dole "Mami na Barka da dawowa!, "Meyasa meka Kabir? Fad'a min inji, "kar kidamu Mami ciki na ne ked'n min ciwo, "subahanallah tun yaushe? "yau da safe ne Amma yanzu da sauk'i nasha magani, Taxaro waya tana fad'in Gaskiya ban yardaba Kabir nasan Halinka sarai, Habib tak'ira bugu d'aya yad'auka batagama Amsa sallamanba, tace " Maza zoka dubamin d'an'uwanka da sauri, "to Mami dama gani ahanyan Zuwa gidan tun safe nake k'iranshi baya d'agawa, "to maza hanzarta, Baifi 5 Minutes ba yashigo yasamu sai sannu Mami take jera masa, agefe Habib ya zauna suna gama gaisawa da Mami ta tashi barin shiga Habib inkagama dubashin sai kasanar dani komi. Habib ya matso yana kallonsa, "Man meke damunkane? Gyara zama Kabir yayi ya d'an ware idonsa, yana yamutsa fuska cikina ne yake min ciwo, Gwade2 Habib ya shiga masa sai da yagama ya xauna agefensa, kai "Man wlh k'arya kakeyi Ba ciki bane marankane yake ciwo, Mhmmm ka d'an tsokano ko? Wlh ka ajiye komi kab'arji angoncinka inkak'i kaine awahale baruwana, "Dallah can Malam banason maganan Banza meya had'a ciwon ciki da Mara? "Ok to barinje ingaya ma Mami abunda nagani, da sauri Ya jawoshi baya pls Habib karufamin Asiri kar fad'a mata dan Allah, "amma kayarda matsalanka kenan? "Eh nayarda pls kar kafad'amata....... *Bahaka nasoba my Luvky Fans 😘 haryanzu banda lfy karkugaji damin Addu'ah kunji ni takuce ku nawane* 🤝🏻😉 Gadai Nafisa wannan karon ta tink'aro gidan Mami da niyan raba d'a da Uwa dakuma mata da miji tofa koya zatakaya ??? sai naji daga gareku . Ummu fatima 😘 [7/2, 9:05 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 *Nagode Matik'a da Addu'o'inku gareni, masu k'irana a waya ku kuka sani typing badan nayi lfyba,* 😰 *Musamman ta kwarata* *Asma'u daga sokoto* *Munira* *Aysha jos* *Billy...* *Hajjaju....* Some thing Kaduna 😉 *da sauran wa inda bazan iya tuna sunanba, wa innan suna K'irana kaman sau cikin babban Bokiti biyar a kowani rana* 😰😰 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 4⃣0⃣ "Ok Bazan fad'aba amma sai kamin Alk'awari, Afusace KB yace "Wannane kuma baka isaba! Bawani Alk'awarin da zanmaka, Don't Waist your time!, "Amma ai Kb naga kana da mata Bai kamata ace Haka ya faru dakaiba, "Karka damu yau sauran Sati biyu ayi Engagment d'inmu anayi da sati d'aya za'ayi aurenmu, so kaga atleast sauran sati Uku in angonce, "Kabir kar ka yaudari kanka ka hanama Zuciyarka abun da takeso, Khadijah kakeso ba Nafisa ba, da Harara KB yake kallonsa, "Bantab'a son wata Khadijah ba kuma har abada bazan sotaba, sam kasan wannan yarinyan tsarina da nata ba d'aya bane bata dace da Rayuwana ba....... "Inawuni Yaya Habib! Muryan Khadijah wacce sam basu lura da shigowanta ba, ya katse musu magana, gami da ajiye flaks d'in da tashigo dashi ahanunta, Wani irin d'aci takeji a mak'ogoronta, dan kaf taji abun da KB ya fad'a. "Lfy Khadijah ya school... Habib ya Amsa adiririce, "Alhamdulillah! Wai inji Mamy inkagama kasameta, tafad'a cikin wani lrin sanyin dayasa Kabir yabita da kallo, ta mik'e zata tafi, Habib yace Khadijah pls d'an zo ki had'a masa tea d'in yasha, komawa tayi tajanyo Cup ta fara had'a masa, "Barinje wajen Mami Habib ya fad'a sannan ya fice, Binta da kallo Kabir yake tayi har tagama ta ajiye agabansa ba tare da ta kalleshiba, ta mik'e zata fita, har takai tsakiyan falon yace "Ke Khadijah! Tayawa tayi cak ba tare da ta juyoba, Kunnuwanta sai tarayo mata kalamansa sukeyi. cike da Mamaki yataso ya sha gabanta yana kallon Fuskanta, dan bai tab'a ganinta hakaba, da yatsunsa biyu ya tallafo Hab'anta, Hawayen da suka taru A ldonta suka gangaro kan Kumatunta, da sauri ta k'wace Fuskanta gami da share hawayen tabi gefe zata wuce ya fizgota yamai data baya. "Meye yasaki Kuka? Yauma wani Makircin kika shiryo? Yau kuma inkinfita mezakice namiki wanda yafi *Fyad'e* muni? Yak'ank'antar da ldo Ki rubuta da Alk'alaminki ki ajiye akwai Ranan da saidai wani Yagaya miki cewa namiki fyad'e bama ke zaki fad'a da Bakinkiba, ya fad'a yana shafo Bubs d'inta, ta bayansa ta kuma yunk'urin wucewa ya rungumota jikinsa, kaman abun gayyah sai ga KB yana shirin fita ahayyacinsa, a tsorace ta k'wace kanta jikinta har yana b'ari ta fice da sauri, tanufi cikin Gida saidai Har yanzu lafazinsa yana mata yawo, dai2 lokacin kuma Nafisa tafito a Mota, bak'aramin fad'uwan gaba Nafisa tajiba sakamakon ganin fitowan Dijah a pert d'in Kb ta dafe kanta ta jingina ajikin mota tana tambayan kanta, Anyah! Ban sake da yawa ba? Yaushe wannan jakan tafara shiga wajen Kb dam taji gabanta ya fad'i "to koma wani abu ya shiga tsakaninsu, a fili tace k'arya ne..... Wlh bazaiyiwuba da sai na halakata, fuuu! Tabi bayan Dijah da kallo d'aya ta mata ta shige ciki abunta. Dab da zata shiga ciki wata zuciya tace " Haba Nafisa ke da kikazo da babban Al'amari ai fushi banaki bane ahankali zakibi ba a galaba da fitina, wani muguncaccen Murmushi tayi sannan ta shiga. A kwance Habib ya dawo ya tarar da Kabir yayi ruf da ciki ya damk'e maransa ya ciza lips d'insa yana juya kansa a Hanun kujera, dasauri Habib ya rik'oshi "u see Kabir zakaje ka illata kanka da ganga alhali kafi kowa sanin illan hakan kana da cuta sannan kana da maganinsa a kuturinka, In nauyin Mami kakeji kaifa namiji ne ka lallab'a yarinyanan ka d'auketa ka kaita Gidanka ka sauk'e laluranka ka dawo da ita inma kai bazaka iya fita da ita ba, nizan kawo maka ita nasan dabaran da zanyi ma Mami, Amma kana da mata ka zauna ciwon Mara na Sha'awa ya illataka? "Habib ya dai ciwon cikin ya motsane? Nazaci ai kaje sayo maganin ne? Inji Mami ba Habib da yayi maganan ba Hatta Kabir saida Hantan cikinsa ya kad'a tsaban tsoro mai gauraye da Kunya!! Dukansu suka d'ago suka kalleta Fuskanta wasai ba Alamun taji wani abun da akace, Cikin in ina Habib yace "Naba ma Sani ya tafi sayowa... Mmnn dama.... Tafiya zanyi ... Inya kawo Mami abashi biyu da rana biyu da Safe... Ganowan da KB yayi Habib d'in yana son arcewa yabarshi da tarin kunyane yasa ya rik'o Hanunsa yana kallon Mami, .... Mmnm ka jirashi ya dawo man... Da k'yar Mami ta gimtse dariyanta tana kallonsu sai tsilli tsilli sukeyi da ldo kaman sunci kud'in aika, "Mhmmn Gaskiya kam kabari ya dawo kafini sanin kan abun naku, ta fad'a tana fita, Kuyi hak'uri da wannan in Allah ya bani lfy zanke muku yanda nasaba, Ummu Fatima ce 😘 [7/4, 9:39 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 4⃣1⃣ Tana fita Kabir ya k'wace Hanunsa yana Hararansa Habibb ya dafe bakinsa "kai da Allah tajine? "Bansaniba aikai tsaban magananka sai ka fad'i abunda yafi karfinka, Har da cewa Kaba Sani yaje sayo magani, Habib ya mik'e yana gyara Hanun Rigansa, to kai wani Magani ma za'a sayomaka? Bayan ga Maganinka acikin gida, kana k'i. Ni kaga tafiyata, zanje wajen Mata ta dama Bak'ine suka cika mana gidan suka hanamu sakat, inba hakabama ba abunda zai fito dani ina shan Maik'on Amarci, kb dai komawa yayi ya kwanta ba tare da yace komiba, Ak'ofan Fita sukayi karo da Nafisa tana shigowa, ya matsa mata ta shiga ba tare da sunce ma juna k'alaba. Kwanan Nafisa Hud'u da zuwa Gidan duk yanda takai da son ta takali Dijah da fitina abun ya gagara dan Dijah sam bata yarda su had'a inuwa, iyakacinta idan tana d'aki taji motsinsu ta baya ita da Kabir ta tashi tayi ta lek'ensu tana tirrr!! Dan wannan karon like masa da tayi yafi na kullum dan har Abinci tare suke ci wani zubin har a baki take bashi musammanma intaga Dijah tafito zata shiga kitchen Da Dijah Nafisa taso fara aikinta saida ta kasa gane wani lokaci Dijahn take cin Abinci?? Wani tunanine yazo mata akan ta saka musu maganin kawai a Abincin gidan gaba d'aya da haka ta d'auko ledan Maganin ta fito da duru2 kai tsaye kitchen ta shiga, Alokacin Dijah tana tsakiyan aikinta sauri2 takeyi dan yau tana da Lactur 7:00, Wani kallon sama da k'asa Nafisa tabita dashi tana wani yatsina Fuska, Dijah yi tayi kaman bata gantaba tajawo wayanta ta yake gefenta ta kunna k'ira'a ta ajiye ahankali take bin karatun tana aikinta, har sai da ta tabbatar ta gama komi sannan tafita da niyan yin wanka anan ta bar Nafisa tana ta bincike kaman mai niman wani Abun, tana fita Nafisa tayi wani Dariyan mugunta ta ciro maganin da ta tusashi a maranta ta bud'e kayan Abincin ta barbad'esu da Maganin da Sauri kuma ta mayar ta cusa, tana k'ok'arin Rufe Kulan Dijah ta shigo d'aukan k'aramar wayanta da tamanta, Cike da tsoro Nafisa ta kalleta itama Dijahn ita take kallo da mamaki, "mhmm ke Wannan irin Kallonfa? Ko dan kinsamu na Bud'e wannan kucakin Abincinki, "mhh to ai banga dalilin da zaisa ki bud'eba tunda naga bake kika girkaba. "Eh Amma ai Gidan Ubana ne inada daman yin abunda naga dama tunda Gidanmu ne, ke kuma 'yar aiki ce baki da Hurumin hanani abinda nayi niya, banza kawai 'yar k'auye daga haka taja dogon tsaki ta fita, Nan tabar Dijah tayi sakare tana k'are ma Hanyan da tabin kallo Lafuzanta sai dawomata sukeyi da k'yar taja k'afanta ta fita da tarin takaici, ta nufi d'akinta agurguje tagama wanka ta shirya ta fito tana kwaso Abincin daga kitchen zuwa daining, Mami ta fito cikin shiri, "Sannu Khadijah ta Allah ya miki Albarka, Tana Murmushi ta Amsa sannan ta gaisheta, dai lokacin Dr Kb ya shigo Shima cikin shirin fita aiki, ganin shine yasa Khadijah ta shige kitchen kaman mai niman wani abun, " Sannu Mamita!, "mnh Sannu sarkin Latti? Ta fad'a tana jawo kujera ta tura masa, ya zauna Sannan itama ta zauna, yana Murmushi yace "Mami na kinyi kyau Itama Murmushin tayi "Baka da dama Kabir, kaje ka gaida iya kuwa? "ai Dole na Mami daga d'akinta nake, "ok Addu'a fa? Kayi? "Eh nayi, " na dai gayamaka karka dinga wasa da Addu'a domin shine Babban Makaminka koda wani abun zai sameka to indai kana Addu'a xai xo da sauk'i, dan haka kar kayi wasa Kabir nasanka da Himmah Amma ka k'ara, kana idar da sallahn Asuba kar katashi a wurin sai kayi Addu'an safiya, sannan inxaka fita kayi Addu'an fita agida inka dawo kayi, kana idar da la'asar kayi na maraice, indai ka rik'e wannan da kyau tofa ko wata Annobace ta shigo gari banda kai aciki. Cikin jin dad'in samun Uwa tagari yake kallonta yana Murmushi "Hak'ik'a Nikan Allah ya zab'eni Mami ta da ya azurtani dasamunki amatsayin Uwa sam Boko bai sakin manta da makomar kiba Mami na, sab'anin wasu da basumakai ki zurfi acikintaba, suke jifa da tsarin lslam su d'auki tsarin ya hudanci susa ma kansu. Dai2 lokacin Nafisa ta iso wajen, fuskanta d'auke da Murmushin Nasara tajawo kujera daf da Kb tazauna, tana gai da Mami da Hankalinta yake ga Dijah da tafito daga kitchen sauri sauri takeyi tanason ta wuce d'aki, Mami tak'irata asanyaye ta Amsa ta iso, Kujeran da yake tsakaninta da Kb ta jawo mata, "Maza zauna ki karya dannasan k'aramin aikinkine kitafi haka baki karyaba, xama tayi dan tasan duk abunda zatace Mamin ba yarda zatayiba, plate 4 ta jawo zatayi saving nasu Cikin farin ciki Nafisa tace "Ni yau ina azumi Khadijah karki zuba da ni "Azumin me kuma yau laraba? Mami ta tambaya cike da Mamakin irin walwalan da tagano afuskanta, "Wlh Azumin dana shane nakeson inrama shi. Dijah dai zuba Abincin takeyi batare da ta ko kalletaba har tagama ta tura ma kowa nasa agabansa. *Wayyo Mami da yaranta* 😭😭 *Allah sarki Dijah ko ka'arshen zaman gidan Mamine yazo?* 😭😭 *Kuyi Hak'uri kunji k'awayena* yaumma ba yawa 😰😰😰 Ummu fatima ce 🦋 [7/11, 3:25 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 4⃣2⃣ Zama tayi ta jawo Abincin sai yatsina fuska takeyi dan sam taji bata sha'awan ci, ta d'iba zata kai bakinta kenan wayanta ta hau Ruri ta maida spoon d'in ta d'auko wayan ta zuba masa ido har ya yanke, sannan ta fara daddana wayan, "Khadijah! Mami ta k'ira Sunanta tana jujjuyan Abincin da spoon, Meye haka acikin Abincinnan? Da sauri Nafisa ta lek'o "Mmnn Mami kinsan halin ka da mutumin k'auye, inaga curry ne ta barbad'a bayan ta gama Abincin, K'urama Abincin ido Dijah tayi tana nazari cike da tsoro ta d'ago ido ta kalli Mami da Kabir gaba d'ayansu ita suke kallo cike da tuhuma, "Tambayanki fa nakeyi Khadijah! Kina zaromin ldo, wani garine kala- kala nake gani haka aciki? "Wlh Mami bansan meye bane. "curry nefa Mami Nafisa tasake maimaitawa, K'ura mata ido Mami tayi tana karantan yanayinta sannan ta nisa tace "curi? Ta yaya akayi kikasan curry ne Nafisa? Ko tare kukayi girkin? "a'ah bana gurin tayi Girkinta, na dai ga kalanne kaman na curryn, to Allah dai yasa ba wani abun ta barbad'a,ba Nafisa ta fad'a adiririce ita dai burinta suci kar tayi asaran wannan daman, d'an Murmushin gefen baki Mami tayi ta kuma kallon Khadijah data kafe Abincin da ldo kaman maison ganin wani sabon abin aciki, mik'ewa Mami tayi ta d'ebe duk plates d'in gabansun ta juye a food flaks ta d'aga cak ta kai kitchen. Cike da tsananin ta kaici Nafisa ta kalli Kabir da gaba d'ayan hankalinsa yana kan wayan Dijah dayake ta ruri akan table *My Friend* suna da yake yawo akan screen d'in kenan, Azuciyanta tace yanzu kun tsira akwai gaba wlh bazaku taba tsere ma tarkon gaba ba Magani yananan wlh sai kunci daga haka ta mik'e ta tafi, Cikin kasala Dijah ta mik'e tabi bayan Mami a k'ofan d'akinta tasameta rataye da jaka tana rufe k'ofan murya na b'ari tace "Mami wlh bansan..... "Shourt off, baki da bakin kare kanki Khadijah tayaya zakiyi Abinci sannan kice bakisan abun da akasa acikiba? Hakan bazai yiwuba, kinaji?, daga haka ta wuceta ta fita. A falo Mami ta tarar da KB yana shirin fita tace, " Kabir kaje part d'inka kasha tea kar kafita haka bakaci komi ba, "to yace sannan yabi bayanta suka fita tare, Zama Dijah tayi Abakin gadonta tana tunani, Nafisa ta gani ta bud'e flakcs d'in Abinci bayan tagama, sannan tabbas a lokacin takaranci tsoro a fuskanta, Murmushi tayi lokacin da ta tuno wayan dataji Nafisan tanayi jiya acikin gerden, ta tashi tashirya ta fito Nafisa tana zaune afalo bak'in ciki yagama rufeta, taso daga yau aikinta ya fara cii? Tana ganin Dijah ta taso tasha gabanta dan yanda takejin b'acin rai bazata bari Dijah tafita hakaba itama sai nata ran ya b'aci "ke 'yar k'auye butulu anjawoki inuwa kina shirin turasu rana ko? To kisani ni Nafisa wlh sai naga k'arshenki agidannan, Kabir Mijina ne ni d'aya kuma zan mallakeshi ni kad'ai. Dijah tayi dariya tana kallonta tace "inzakiyi Magana kidingace lnsha Allah, badai dai bane Mutum yace zaiyi kaza kai tsaye ba tare da yasa Allah acikiba, ki kiyaye, kodayake nasan Rad'and'in rashin cinma burinkine yake damunki shiyasaki irin wa innan maganganu barkatai, so Mu munce Allah ne Azancenmu shiyasa bazaku tab'a Nasaraba akanmuba da yardan Allah, dama kinsaduda kinsa Allah aranki, inkina da rabo kisamu kikasance da nagarcaccen Mijina koda baki mallakeshi ke kadaiba inkin maida lamarinkima ubangiji kyasami sauransa, daga haka ta rab'a gefenta zata wuce Wani irin wawura Nafisa takaimata danji take kaman zuciyanta zai fashe da kalaman da tagayamata, da lya K'arfinta Dijah ta angajeta sannan ta shak'eta da hanu d'aya ajikin Gini ta nunata da Hanu d'ayan "Nafisa inason kikama girmanki, Ni Dijah dakike gani ba kanwan lasa bace, ina d'agamiki k'afane saboda wasu dalilai, karkibari ki k'uroni bazaki sha da dad'iba kidaina gangancin d'aga Hanu kina tab'ani bazaki iya daniba nafi k'arfin tunaninki. Tabaya taji anrik'ota anjanyeta ajikin Nafisan ko bata kalleshiba k'amshin tirarensa yasanar da ita shine, cike da Mamaki yake kallon Nafisa da idonta yayi jazur dan shak'an da aka mata, gawani adabbaben kunya da yakamata dan wannan ba k'aramin abun kunya bane tasan ak'alla tayi k'anwan da Dijah sau 2 ko 3, Ganin kallon da yake matane yasa tayi kukan kura zata kamo Dijah da sauri yasha gabanta ta tureshi ta wuce, kafin yayi wani yunk'uri ta iso gaban Dijah ta shafeta da Mari tayi baya, cikin zafin nama da b'acin rai Dijah tayo kanta, Kabir ya rik'eta, cikin fad'a yana kallonta "ke wai wata iriyar yarinyace da baki jin Magana? Wani irin kuka Dijah tasake tana kokuwan K'wacewa "Kasakeni wlh bazan yardaba sai na rama dan kaga ita 'yar'uwankane niba 'yar'uwarkaba, to wlh sai na rama, "Kasaketa tazo Kabir wlh sai na kasheta 'yar iskan yarinya mara kunya ance miki ni sa'ar kice? Ko kinga nayi kama da zubin k'auyawa? Dijah ta dage lya k'arfinta zata k'wace daga rik'on da KB ya mata, ganin hakane ya d'aga ta cak ya kaita d'akinta, ya maida k'ofan ya rufe wani irin kukan takaici tasake tana rungume ajikinsa, ta d'ago ta kalleshi "Kasakeni inje inrama mari na da tayi, wlh bazan yafe mataba sai na rama, "Khadijah banason tashin Hankali arayuwa ta kiyi hak'uri inbazakiyi hak'uriba pls ki rama akaina magana ya wuce, ya fad'a yana d'ora Hanunta akan Fuskansa. "tunda ka tsaneni ita kana sonta ai dole ka fad'i haka to bazan rama akankaba akanta zan rama kuma inka hanani ramawa yanzu to kajamata dan zan rama a inda sai yafi muku ciwo kai da ita wlh ai kai kasan Halina, Shiru yayi yana tunani tabbas zata rina dan bata mantuwa bata yafiya, zata iya sak'a musu gadan zare watak'ila ma tace zata rama aranan baikonsu dan Khadijah bata da dad'i, afusace yace "ke wai in anbarki da Nafisa zaki sha da itane? Da k'arfi ta fincike Hanunta tayi k'ofan cikin zafin nama ya kamota, inaa wannan karon ta birkice dan haka ya jawota ya manneta a k'irjinsa ya zauna yan hura iska a fuskanta, "Haba Dijah 'yar gidan Baffah wayace miki inason Nafisa? Aurenta kawai nakesonyi saboda yanzu ina matik'ar buk'atan mace akusa dani, yanda bani sonki itanma ba sontan nakeyiba, Ni tashin hankali ne kawai banaso kiyi hak'uri kinji Beutiful Baby Girl yanda kike da kyau yakamata ace Halinki ma yana da kyau, ki zamo mai hak'uri da yafiya pls ki ajiye wancan sunan naki kinga girma kikeyi anason in mutum yana girma ya ringayin Hankali, kinji ya fad'a kaman mai shirin yin bacci, ta yunk'uro da niyan magana, taji bakinsa cikin nata, a hankali yake tsotsan Bakinta, yana lumshe ido, daga farko taso ta k'wace sai dai daga baya ita kanta bata san inda kanta yayiba, dan taji tsotsan yasha bambam dana wancan karon, ganin ta lula ne yasa yazame bakinsa yana kallon fuskanta, yana dauk'e ajiyan hert ahankali, jin shiru yasa ta bud'e idonta, wayyo wani addababben kunyane yasa ta fashe da kuka ta zame ajikinsa ta kwanta ak'asa, tana rera kuka ya matso ya d'agota ki tashi ki shirya in ajiyeki a school, abunda yadawo dani kenan dama nasamu kuna hayaniya, ta tureshi tana shirin komawa ta kwanta tace "bazanjeba, "Mami ce ta sani ba yin kainaba dan intanine karma kije bai dameniba ya fad'a yana k'ara d'agota ta sake tureshi "Karabu dani nace maka bazanjeba, "ok barin miki abunda kk son ya jawota ya zuge zip d'in Riganta yayi wurgi dashi gefe ya juyo da ita ya kalli k'irjinta idonsa suna sauk'a akan breast d'inta yayi saurin kifata yana mai da ajiyan zuciya, ta tashi da sauri ta kare k'irjinta da hannayenta tana kallonsa, "wlh banyafe makaba kuma sai na fad'a ma Mami, tashi yayi yana binta tana ja da baya tana kuka har ta dangana da k'ofan toilet ba k'aramin tsoron ganin yanayin da ya koma tayiba ta durk'usa awajen tana kuka tahad'a hannayenta biyu tana rok'onsa "Don Girman Allah Likita kayi Hak'uri wlh bazan sakeba dan Allah ka rufamin Asiri ka barni, Dan Allah, ya tsuguna ya jawota ya manneta da Jikisa, jikinta sai b'ari yakeyi, dan tsoro. Ya sako bakinsa acikin kunnenta dama haka kike da tsoro? Tana sheshhek'a tace "Allah bazan sakeba Likita, "Bazaki sake meba? Zaki fad'a ma Mami? Da sauri tace "a'ah! "So inkin fad'a fa me zan miki? "Duka!! Yayi Murmushi No ba duka Zan mikiba Khadijah a jikinki ba wajen Duka, meyema kikace mata na miki Ranan? Ya fad'a yana shafo Braest d'inta, da dukan Hannayensa. "Dan Allah kayi hak'uri nace bazan fad'a ba, "Ok to tashi kije kiyi wanka kizo mutafi, kinga nima kinsani dole sai nayi wanka, Da sauri ta yunk'ura zata tashi yaKuma jawota jikinsa yana jagula Braest d'inta yana Nishi, Jin sautin Kukanta ya yawaitane yasaita kansa auankali yazameta ajikinsa. Ya mik'ar da ita, ita kuma sai sunkuyawa takeyi tana kare k'irjinta, ta fad'a toilet da sauri, Da k'yar ya lalumi hanyan fita daf da zai bud'e k'ofan yaji ana bugawa, yana bud'ewa ya tarar da Nafisa tsaye awajen Idonta sun kumbura sunyi jazur tsaban Kuka, wuceta yayi da sauri tasha gabansa tana k'are masa kallo, "Kabir me kakeyi a d'akin tuntuni? Tun yaushe nake buga k'ofannan? Me kakeyi? Me kayi da ita? Ka Amsaminman. Wuceta yayi yaci gaba da tafiya tana binshi tana kuka, tana surutai har yakai k'ofan pert d'insa, yatsaya ya kalleta, "lfy kuwa Nafisa? Meke damunki? "Dole kace haka Kabir tunda kaci Amanata, dole kace min haka ka manta? alk'awarin da kamin? Ka manta kace min bakason yarinyannan? To yanzu me kakaita d'aki kamata? "Afusace yace ke Nafisa! Ki tattaro Hankalinki nan, da kike Binciken me na mata kin manta cewan Mata tace ita? Akwai igiyoyinn aurena akantafa, ko ina sonta ko bana sonta mata tace fa ba haramcin duk abunda kk zargin ya faru tsakanina da ita. Meye Amanan kin danaci? Banfa aurekinba tukun. "Wlh sai na kasheta Kabir yau d'innan basai gobe ba ta juya aguje, cikin tsoro Kabir yasha gabanta yi Hak'uri My reall wife na fad'ane kawai dan na tsokaneki, wace ce Khadijah? Kin san ban tab'a miki k'aryaba Nafisa, kece kad'ai a zuciyata, zo mu tafi karki biye ma k'araman yarinyan da batasan abunda takeyiba, muda muke shirin kasancewa ma'aurata nanda 'yan kwanki? Inkin kasheta ai kin rugujemana burinmu kokin manta Mami lauya ce? Bazata tab'a barinmuba, da dad'in baki yajata falonsa, nan yabarta ya shige Bed room, jimawa kad'an ya fito cikin wasu kayan na daban, "Barinje incika Umurnin Mami tasa inkai waccar Aban Makaranta wai yau Drivernta bayanan, yanzu zan dawo muk'arasa tsara yanda bikinnan zai kasance, daga haka ya fice, Tab'e baki tayi a fili tace "kakusa ka bar bin Umurninta yaro. Yana fita d'akin Dijah ya tura ya shiga lokacin tana zaune akan Mirrow daga ita sai towell da sauri ta mik'a hanunta ta jawo Hijabi tasaka, Ya tako Har gabanta, ya zare Hijabin yana kallonta, "Oya tashi kisa kaya niba d'anki bane kinaji kuma da kike wani rufe jikinki waya gaya miki andamu da jikinkin? Koda kika ga inatab'aki, punishing naki nakeyi dan na lura sam baki da kunya, ita dai Sif ta nufa dan har aranta yau take jin tsoron sa, Zama yayi abakin Gado yana k'are mata kallo yana lumshe ldonsa, Wani riga da sket ta d'auko ta shiga bayan gida tasaka tafito, sun kamata cif jikinta, tasowa yayi ya bud'e sif d'in ya d'auko Riga da zani yawurga mata karb'i wa innan kisaka ki canza wannan tun ban b'ata miki raiba, Tad'iba Zata shiga bayan gida yakamo hanunta yadawo ita nagaya miki Khadijah bawani abunda zan kalla ajikinki sauri nakeyi inada marasa lfy a Asibiti zanje indubasu kar kib'atamin lokaci kinaji? Yamannata da jikinsa Ya zuge mata zip d'in Rigan ya zame rigan ya ajiye agefe ya ware d'ayan yasa mata, ya kamo Zip d'in sket d'in ya zuge ya zare sket d'in, yazama sauran daga ita sai Bossa Bak'i da yad'ameta iyakacinsa Cinyoyinta, zuba mata ldo yayi bako k'iftawa, itako sai no k'ewa takeyi tana shirin yin kuka, tajawo zanin tana warewa ya zube akan gado yana kallon slim yana lumshe ldonsa, ( *kut Kb akwai rainin Hankali wlh* ) 🙈😆 Hijabi ta d'uka wanda yayi machin da kayan tasa ta d'uki jakanta aranta sai zagi da tsinuwa take masa, ta tsaya agefe tana hararansa, tace "Nagama! Yana daga kwance yadinga yarfe hannayensa kaman wanda yayi wani aikin yagaji, sannan ya mik'e ya tako yana kallon fuskanta ya zaro Hankachef a Aljihunsa yadafe Kanta ya share jambakin da ta shafa, ya goge Giran da tayi, "Yanakejin K'amshin turare ajikinki? Aina kika shafa? Turo baki tayi cike da takaici tace "a Hijabina, Ya zare Hijabin ya ajiye yad'aukomata wani bak'i yasa mata, "Nahanaki sa turare izaki fita ko dayale bani na hanaba Allah ne ya hana, "Haka kawai kawani takuramin saikace kai ka haifeni, 😏 ta fad'a k'sa k'asa, tana turo baki, Ya jawota baya "Me kikace? "A cewafa nayi saidai insami 3rd period nayi latti da yawa, "Ok to muyi sauri, Yana gaba tanabinshi abaya sai Harara take zabgamasa kaman ldonta ya fad'o k'asa, ko acikin Mota yana kallon irin Hararan da take masa ta Mirrow, da murgud'e murgud'en Baki da yayi kaman zai kalleta sai ta maida ldonta Titi, ahaka suka isa tun baigama perking ba ta bud'e ta fita, ya lek'o da kansa ya kalleta "k'arfe nawa zaku tashi? Ta Murgud'a baki "Nima ban saniba, "To da yaushe zanzo d'aukanki kenan? "Oho maka zan dawo da k'afana ai dama bakai ke kawoniba, D'an Murmushi yayi ya gyad'a kai yana ribas "Mai Hali baya fasawa Khadijah zaki shiga hanuna, Mami tana zaune a Ofice zuciyanta cike da sak'e sak'e akan abunda ya faru yau, Ba ita ta tasoba, sai wajen 6:00 lokacin Magriba ya gabato, pert d'inta ta wuce kai tsaye tayi wanka ta d'uro Alola ta fito ta zuge labulen windown ta tana tura glass zata jawo Net ta Hango Nafisa a k'ofan pert d'in Kabir tana barbad'a wani abu a illahirin wajen, cikin kad'uwa da mamaki Mami ta ware idonta tana kallo, a tsorace take barbad'awa tana waige2 tana gamawa ta k'ulle sauran ta tusa amaranta, ta kad'e Hanunta tayo hanyan cikin gidan dasauri tana kalle2. Zama Mami tayi Abakin Gado ta dafe kanta tana karanto *Innalillahi* tana Maimaitawa har tad'an samu Nitsuwa. *Tofa gareku masu karatu ina sauran ta bakinku* *wancan Karon Tahanasu cin Abinci to wannan karonfa yazata kasance?* *Maganine dai anrigaa abarbad'a* Sannan me kuka fahimta tsakanin Kb da Nafisa da Dijah? 🤔 *Ummu Fatimah* 😘 [7/13, 6:44 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 4⃣3⃣ A b'angaren Dr Kabir tun bayan da ya sauk'e Dijah Ya tafi Asibiti, kai tsaye Office ya shiga bayan ya d'an duba Sabbin marasa lfy ya shiga word ya duba wa inda suke gado kafin yasake dawowa Office, Misalin 5:00 ya fito daga Asibitin ya nufi shcool d'insu Dijah yayi perking ya fito hannayensa zube cikin Aljihunsa yake bin cikin school d'in da kallo, da alama basu tashiba dan mafi yawansu suna aji, d'ad'd'aikune suke kaiwa da kawowa a wajen, "Assalam Barka da yamma yaji anfad'a daga bayansa, Gaba d'aya ya juyo da kallonsa gareta, bata jira cewansaba tace "Kazo d'aukan Khadijah ne ko? Da kai ya amsamata, "wlh gashi bamu tashiba, cewar Jamila k'awar Dijah "Ok sai yaushe zaku tashi? "Nanda awa d'aya da Rabi ya jinjina kai, "pls inba matsala yimin magana da ita, "to tafad'a tana juyawa ya ciro hanunsa yana duba Agogo, Tun daga Nesa Dijah take ta zabga masa harara har ta isoshi, abayanshi ta tsaya tana cigaba da hararansa aranta tace "bazanmaka maganaba inkagama ka juyo kaganni, K'amshin turaren da yaji ta bayansane ya sashi ya juya, Hard'e take da Hannayenta a k'arji sai tura baki takeyi. Wani irin mugun kallo yabita dashi sakamakon ganin Hijabin daya hanata sawa ajikinta, "wato a jakanta kenan tasa Bayan yasauk'eta ta canza? Ya tambaya aranshi, Afusace ya juya ya shiga Mota, ya mik'o Hanunsa ya turo murfin motan ya kalleta "Malama ki shigo mutafi kingane inada abunyi, "Bamu tashiba dan haka ba inda zanje kayi tafiyanka in mun tashi zan dawo dama ai ba kai kake maidani gidaba, Cikin zafin Rai Yafito daga motan 😠 yazo gabanta ya nuna mata seat "Shige, ba musu ta shiga da tsoro ya kirb'a murfin motan kaman zai b'alla, ya zaga ya shiga ya figi motan, tun shiganta ta kifa kanta akan cinyoyinta tana kuka, tafiyansa kawai yake ba tare da yabi ta kantaba, Sund'anyi dogon tafiya taji ya tsaya, ya bud'e Motan yasako k'afafunsa ta waje ya juyamata baya, "Ke tashi ki fito ya fad'a gami da kunna Wak'an *Ya Habiby Anta Ayni* na larabci wanda mishary yayi D'agowa tayi ta bud'e murfin motan ta fito trus tayi tana kallon katafaren Gidan daya kawota, *"Wayyo Allahna!!* nashigesu ta fad'a atsorace tana k'arema gidan kallo ba motsin kowa sai kukan tsuntsaye danginsu d'awisu da saurnsu, "Ba Magana nake mikiba, ya fad'a cikin dakewa, zagowa tayi tazo gabansa ta tsuguna abun tausayi, ya lura tana da mugun tsoro indai zasu kasance su biyu to zaiga tsantsan ladabi da nitsuwa agunta, Murya na b'ari tace "Likita Dan Allah Kamaidani Gida kaji? Hararanta yayi yace "da wannan Hijabin kika fito? Da sauri ta girgiza kanta, "To a'ina kika sameshi? "Ajakana nazo dashi "ok dana hanaki fita dashi saboda turarenda kika saka.masa shiyasa kika fito dashi? Wato ban isa hanaki abuba ko? "Dan Allah kayi hak'uri wlh hazan sakeba namaka Alk'awari duk abunda ka hanani bazanyiba, "Dagaske kike fad'a? "Eh wlh dagaske nakeyi, "ok tashi ki cire Hijabin kizo nan kusa dani kiji, a tsorace ta 😳 tana hawaye "Dan Allah kayi Hak'uri! Ta fad'a tana hawaye "ok bazaki abunda naceba ko? Mu zauna kinga nan gidanane ba bak'ona bane, zamu iya kwana ahaka ni dake, Wani irin kuka ta rushe dashi, Dai2 lokacin taji Kukan Kuliya abayanta, asaba'in da tara ta daka tsalle ta haye kan cinyansa, tana hango kuliyan ya nufosu ta kutsa ta tsakaninsa ta shige cikin Motan, can gidan baya ta shige ta zauna, tana 😳 Murmushi Kb yayi dai lokacin kuliyan ta kwanta ajikin k'afansa ya sunkuyo yana shafa ta "Gud my pretty gwanda da Allah yakawoki naji dad'in ganiki by this time around, kinmin dai dai, ya juyo ya kalli Dijah data takure can baya tana tslli2 tsilli da ldo . Ya kuma murmusawa ya maida dubansa kan kuliyan yana shafata, Dijah ta sake rushewa da kuka ganin duhun magriba ya fara anma ko ajikinsa tsab ta lura da shi zai iya aikata abunda yacen wato su kwana a wajen, "Pls baby kimin shiru bafa satoki nayiba, kar ki taramin mutane koda yake ba wani d'an Adam anan sai dabbobi kala2 ko zamuje ki gansu? Ya fad'a yana kashe mata ido dan so yake yak'ara tsoratata, "to lnba satoni kayiba me kayi? Haka kawai ka kawoni irinwannan gidan? Dan Allah kaji tsoron Allah ka maidani, tafad'a araunane. K'afafunsa yasako cikin motan sannan ya rufe ya kalleta "Dawo gaba dan kinsan niba drivernki bane ko? Da sauri ta tsallako ta dawo, yaja motan suka fito sai yanzu taga masu gadi abakin gate suka bud'e masa ya fita a wani super maket yatsaya ya sayi abun da yake da buk'ata sannan yafito yatsaya a Masallaci ya gabatar da sallahn magrib suka nufo Gida, A lokacin Mami tana zaune akan sallahya tunda ta idar da sallah ta da'uki Qur'ani tana karantawa intayi izu ta tsaya tayi Addu'a tayi tawassali Allah ya kare mata d'an nata daga sharrin masu binshi da sharri, Ahaka taji shigowan motan Kabir, ahankali ta rufe Qur'anin ta gyara rufan Hijabinta, ta fito a falo ta tarar da Nafisa ta yaye labulen window cike da farin ciki tana kallon motan har wani rawa ta taka lokacin dataga ya bud'e Motan, Tanajin motsin Mami tayi saurin b'uya abayan labule, wuceta tayi kaman bata gantaba, ta fita dai dai lokacin Dijah tafito daga motan ta nufo cikin gida shikuma ya tsaya d'aukan shopin d'insa sannan ya nufi pert d'insa, *"Kabir!* *Kabir!!* K'iran Mami ya shiga kunnensa, yadawo da kallonsa gareta yanayin yanda yaganta yasashi saurin nufota ahanya suka had'u yana Murmushi gami da shafa kansa yace "i'am sory my sweet Mami, na tsaya a super market ne, Hanunsa ta kamo suka dawo jikin Motan Dijah tace "Sannu Mami "yauwa kawai tace atak'aice, asanyaye Dijah ta wuce aranta tana tunanin Mami tana fushi da ita bisa zarginta da takeyi akan tasa musu wani abu a Abinci, hawayene taji ya ciko idonta ahaka ta shige ciki. "Kabir kanitsu kaji abunda zan gaya maka kayi Addu'a kafin kafita? "Eh nayi Mami sannan nayi na dawowa, "Gud akwai matsala Kabir a hanyanka ta shiga pert d'inka dan haka ga buta can d'auka kayi Alola sai kazo ka karanta 'kula'uzannan guda uku sau uku uku ka karanta ayatul kursiyyu da A'uzu bi kalimatillahi da Bismillahillazi la ya durru sai ka wuce insah Allah ba abunda zai sameka, Cike da mamaki ya kalleta "Mami wai waye ne haka mai niman ganin bayana? Kuma me namasa? "Kadaiyi abunda nace kawai, "Mhmm Mami haka zasu ganni su barni Ni ba asirin da zai kamani, Mami ta masa kallon Gaskiya har yanzu kai yarone, tace "Kabir sihiri gaskiyane kuma yana tasiri ga wanda aka masa makarinsa kenan Addu'a da wa innan k'ul'a'uzai da aka sauk'ar dasu lokacin da akayi sihiri ma Manzona Allah (s.a.w) inhar ka lazimcesu to sihiri bazaiyi tasiri ajikinba dan dama dalilin sauk'ar dasu kenan, Wucewa yayi ya d'auro Alola ya dawo tare suka karanto Addu'o'in sannan yayi Bisimillah yana gaba tana biye dashi har cikin pert d'in yana shiga ya zube akan kujera gami da dafe kansa, yana jujjuyawa. Da sauri Mami ta lek'a fuskansa "Kabir are u ok!? Murmushi yayi yana kallonta "i'am ok Mami na, ba abunda zai sameni ta sauk'e ajiyan zuciya. *"Alhamdulillah* Allah ya k'ara karemu da kariyansa, ka kula sosai Kabir sannan kakiyaye cin abun hanun kowa har sai kaji daga gareni Ibeen Khadijah da Nafisa, "Mami Nafisa kuma? Mezaisa ta cutar dani? Itama Khadijahn dukda bangama yarda da itaba inaga kaman bazata samana wani abu muciba, inaga kaman gaskiyan Nafisane curry ne acikin Abincinnan. Mami tad'an murmusa "Ko kad'an Kabir Dijah bazata samana wani abuba, kodakaga na tuhumeta, sarai nasan me nakeyi yarinyane ita amma tana da basira sai ka lura zaka gane, na ankarar da itane dan ta lura kar tayi sakaci itama abun zai iya ritsawa da ita, "Saboda me Mami? Itakuma meye nata aciki? "saboda kana tare da ita Kabir ayanzu a idon duniya suna mata kallon matarkace ni da kai ne kawai mukasan matsayinta agidannan, Rasssss yaji k'irjinsa ya buga "Mami dama tana da wani matsayine dayawuce wannan? Wani kallo ta masa "kamanta cewa yanzu zaman tagama karatu takeyi? Zaro ido yayi yana kallonta zuciyansa sai harbawa takeyi da sauri, Shiru tayi tana nazartansa "yadai Kabir d'ina,? Da k'yar yasauk'e ajiyan zuciya ya lumshe idonsa "Mami gani nake kaman kinyi fushi danine yasa kike fad'in Haka. "Haba Kabir nayi fushi da kai? Sam banyi fushi dakaiba, my son, burina a kullum shine ganin farin cikinka, farin ciki nake nimamaka Kabir, kai ba iya rik'e mata biyu zakayiba gashi ana shirin aurenka da "yar'uwanka bazan takurakaba Kabirun Dady tana gama school zan maidata ga iyayenta kaman yanda kabukata tun farko. Shiru kawai yayi yana binta da kallo kaman yau yafara ganinta, ta shafi fuskansa tana murmushi tafita. Har ta kusa fita sannan ta dawo da baya "Barin turo Khadijah ta dafa maka koda indomie ne dan tunda na dawo agajiye nake nakasa aikata komi banyi girkiba, daga haka ta fice, Zaune tasami Nafisa a falo tana Kallo, rana na farko dataji bata son ganin Nafisa a idonta hakanan taji ta fice mata arai, Itako Nafisa tana ganin ta ta mik'e tana murmushin Nasara "Welcome Mami, da d'an murmushi tace thank u Nafisa, "Mnnmm Mami zan d'anje gida Gobe zan dawo, da safe. "Allah yasa muna raye, ta tura k'ofan Dijah ta shiga akan sallahya tasameta yanda ta idar da sallahn kenan ta kifa kanta ajikin gado Hawaye na tsiyaya afuskanta, yanzu in Mami ta cigaba da fushi da ita ya zatayi? Ina zata sa kanta? Ita kad'ai ke sonta wanda aka kawota da sunansan wai yace ya tsaneta! Kallon 'yarshan lami yake mata, kallon mara gata wacca iyyenta basa sonta, Guduwa kawai zatayi tabar musu gidan ta fad'a aranta, "Khadijah! Mami ta fad'a tana zama abakin gado da sauri tashare hawaye ta dubeta, "What Khadijahn Mami kuka kuma? ina raye? Meyayi zafi Khadijah na?, ta fad'a tana kwantar da kanta acinyanta. Cikin sheshek'a tace "Mami wlh bani bace kuma bansan wayasa acikiba kiyi Hak'uri kidaina Fushi da ni, Cikin matsanancin tausayi take shafa kanta "Yi Hak'uri Khadijah na Banyi fushi dakeba kuma bazan tab'a fushi dakeba insha Allah, wani sak'o na isar miki Khadijah kiyi hatarra na yarda dake 💯 kowani bazaki iya cutarwa ba bare mu, kidaina tunanin zarginki nayi kinji? Kai ta d'aga Mami ta mik'ar da ita tashare mata Hawaye, "jeki ki dafa ma Kabir indomie a pert d'insa maza kizo akwai maganan dazamuyi dake, Da sallamanta ta shiga ganin baya falo yasa kai tsaye ta shige kitchen ta kunnna Gas ta d'ora, bayan yagama wanka ya fito gajeren Wando yasa da singlet farare tas, yafito falo, jin motsi a kitchen ne yasashi shiga tana tsaye tana firan Dankali, Riga da wandone ajikinta farare na bacci dan tunda tayi wanka kawai tayi shirin bacci, batasan Mami zata sata fitaba, bak'in Hijabi ne ajikinta ta tattareshi ta d'ora akan wuyanta, tun daga sama Har k'asa yake kallonta, Maganganun Mami na d'azu na masa yawo akai, wata zuciyan tace kai Man ya kaman ka damu? Mezakayi da wannan k'wailan? No badamuwa nayiba, Mamine banason taga banmata biyayyaba bata cancanci haka agareniba, jin kaman ana kallonta ne yasa ta juyo da sauri ta juya tana gyara Hijabinta, ahaka ya tako yazo yatsaya abayanta yayi Huging nata, "yan mata meya kawoki nan? Da izinin wa kika shigamin kitchen Har kike girki? Cikin in ina tace "Mami ce tace inzo in dafa maka, "mhmn shine ba niman lzini? Ko kin manta yau matata tana gidannan, "cikin b'acin rai da tuk'uk' tace matarka ko 'yar iskanka? Murmushi yayi ya zago gabanta yad'aga Hab'anta, yana kallon Fuskanta, kallo d'aya tamasa tayi saurin kauda kai ta juya, da k'arfi ya kuma juyo da ita ta sake sinne kanta sai lokacin ya tuna gajeren wandone ajikinsa yasan duk yanda yakai da son tsokananta tayi ta tsiwa bazata sake tayiba dan haka yasaketa yafita, Tree quater ya canza yazo yazauna a falo haka nan yajishi bayajin dad'i, Yana zaune ta fito da k'aton plate Dankali tasoya da kwai sai ta dafa masa indomie da yasha d'anyen kifi da vegatables sai k'amshi yake. Agabansa ta dire ta mik'e zata, "Ke zonan ina zaki? Ta turo Baki "Naga ai nagama abunda aka turoni inyi, "No dasaura zoki zauna anan, Zama tayi agefensa ya mik'a mata spoon "Bismillah "Ni nak'oshi! "Baki isaba yarinya kiyi abinci kice bazakiciba, Me kika barbad'amin Aciki? Ko kinsa wani gubanne? Ta tab'e baki tana kallo sa da zan samaka wani Abu a Abinci da tun a Ruganmu a Gidanmu nasa maka kaci inma mutuwanne da yanzu wani ake zance ba kaiba Likita. "Mhmm naji karb'a kici yafad'a yana maamki furucinta ashe ta iya magana haka, Wani spoon ya d'auka yasaka yafara ci loma uku tayi ta ajiye, "Saifa muncinye tare "ni nak'oshi d'azufa kikayi Alk'awarin kindaina musu dani Mai dakai tayi suka cigaba da ci. Mami ta shigo da sallama tana kallonsu Khadijah yanajiki shiru baki gamabane? ta k'araso dasuri Dijah ta ajiye spoon d'in Kb yace tanacin Abincine juyawa Mami tayi inkingama maxa kizo ki kwanta dare yayi inajiranki yanxu UMMU FATIMA 😘 . [7/19, 8:20 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 4⃣4⃣ Mami tana fita Dijah ta tashi asanyaye zatabi bayanta, kabir ya Harareta gami da d'anjan tsaki yacigaba da cin Abincinsa, "Malama kikawomin Ruwa, kinba wa Mutum Abinci ba Ruwa", Wurin da freach yake tayi ta d'auko masa goran Ruwa ta ajiye agefensa, "Oya zauna waye zai tattara miki wajan innagama? Komawa tayi ta zauna, tana zaune har yagama ta tattara wajen ta kai Kitchen ta wanke duk abunda ta b'ata ta maidashi ma'ajinsa, ta Goge kitchen d'in. Tana fitowa kai tsaye hanyan fita tayi, "Ke Khadijah zo nan Kb ya fad'a a Gadarance, kaman Bazata dawoba sai kuma ta dawo a d'an gefenshi ta tsaya tana tura Baki "Gani "D'an zo kimin tausa ya fad'a yana mik'e k'afafunsa, Hararansa ta shigayi sama da k'asa ta juya yayi saurin finciko Hanunta ta fad'o k'irjinsa, da iya k'arfinsa ya matseta, tana kiciniyan k'wacewa yafara kissing d'inta, lumshe idonta tayi ta kwanta luf ajikinsa tana numfashi ganin haka yasa ya birkitota yana shirin..ciremata Riga dama tuni ya rabata da Hijabinta... Kawai sukaji ana knoking. "Khadijah! Suka jiyo Muryan Mami daga waje tana k'ira, arazane Dijah ta zare Bakinta acikin nashi tana k'ok'arin tashi, ya manneta ajikinsa, Murya na b'ari tace "pls pls Likita Mami ce dan Allah kasakeni zata shigo, k'ara k'ank'ameta yayi yana kallonta da birkitattun idanuwansa, "So What in Mami ne? Akwai abun da zaki b'oye matane? Keda kika ce mata anmiki Fyad'e? Gwanda kibarta ta gani da idonta basai kinje kina b'ata bakinki wajen Bata lbr ba, Yasake k'ok'arin Manna Bakinshi da nata yana tura hanunsa Cikin Breast d'inta, dai dai Lokacin Mami ta tura k'ofan ta shigo, a birkice Dijah ta tureshi ta zame k'asa tare da fashewa da Kuka, dan kunya Kam tagama jinsa, "Khadijah baki gama cin Abincin bane? Mami ta fad'a cikin dakewa, tana kallon Kabir da yake ta Sissine kai, tarik'e Hab'a "lfy kuwa Kabir wani muguntan kamata take kuka? Batajira abunda zai ceba tajuya tanacewa, "Inkingama cin Abincin dai Khadijah kizo ki kwanta haka kema ki huta ma Ranki dare yayi, tana fita Khadijah ta mik'e dasauri tana kuka tayi hanyan fita shima da sauri ya mik'e yabi bayanta tana shirin antayawa da gudu ya rungumota jikinsa, zubewa tayi ak'asa ta had'a hanunta Biyu tana kuka "dan Allah Likita kabari Mami cefa take k'irana dan Allah kayi Hak'uri baniso wlh, Ya lumshe idonsa ya bud'e yana kallonta, sannan ya tsuguna ya sake rungumota, "fad'amin mene ne bakiso? Kafin tasake cewa wani abu, yafara k'ok'arin fitar da ita a Hayyacinta, tuntana Tirjewa har taji yana shirin cin nasara akanta, Saboda Kb Namijin Duniyane na Gaske ba na Wasaba, k'ok'arin ciremata Riga yafarayi nan ta ankara tadage iya k'arfinta ta tashi da k'yar ta fice anan tabarshi yana maida Numfashi, tsawon Lokaci sannan yaja tsaki yad'ago Hanunsa yana lissafin sauran kwanakin da suka rage aurenshi da Nafisa, A k'ofan shiga Falo Dijah ta tsaya tana share Hawayenta ta kama Bakin Hijabinta, tayi ta Goge Bakinta tana zubar da yawu, sai Allah ya isa take jerawa ba k'k'k'autawa, ta gyara Riganta da aka kusan ciremata tayi, Sannan tashiga, atsaye tasamu Mami a Falo tazuba ma k'ofan shigowa ido, wani irin kallo ta dinga Binta dashi, sannan ta juya ta shige bed room d'inta ba tare da da tace mata komiba, Akasalance Dijah ta shige d'akin lya alokacin iya tana shirin kwanciya, Dijah ta haye Gadon ta kwanta luf tana sauk'e ajiyan zuciya, wani irin yanayi takeji ajikinta, gaba d'aya takasa Fahimtan meke damunta, "wlh bazan tab'a yafe masaba, ta fad'a asnyaye batare da tasan yafito filiba, "Keda waye kuma? Iya ta tambaya tana k'are mata kallo, "To kekuma lya me Ruwanki? Nayi da kene? Ta fad'a da Muryan kuka. Iya tayi Murmushi "a'ah a'a Maida wuk'an, Khadijah am bani nakar zomonba, Ratayanma ba abaniba, Amma dai kid'an matsamin agadona kwanciya zanyi, Ta turo Baki "yanzu lya duk filin nan bai lshekiba sai namatsa? "Oh yau Naga k'arfin Hali Nida gadona, akan kebaki dashine kodai akaina zaki sauk'e fitinanki, baga d'akin kiba can. Mik'ewa tayi Fuuu ta fita lya tayi Dariya tana girgiza kai, "Oh Dijah Manya" Allah dai ya kyauta 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Lokacin da Nafisa ta shiga Gidansu tun daga falo take ta rafka ma Mamanta k'ira da sauri ta fito kafin tace wani abun Nafisa ta fad'a ajikinta, "Mama ya wuce wlh ya tsallaka naci wannan Game d'in ya fad'a tarko d'aya", ta fad'a cike da tsantsan farin cikin samun Nasara, Maman ta kamo hanunta tana dariya suka zauna, "To yabatun Abincin? Sunci? "Basu ciba, Nan ta kwashe yanda akayi ta gaya mata, "Inbandake Nafisa yazaki barbad'a musu garin Magani akan Abinci? Ai dole su gani, acikin tukunyan Abincin zakisa tun yana wuta ya nuna dashi duk iya muna funcinta bazata ganiba, "Ai yanzun haka zan musu, inta d'ora zanje inzuba dole suci, Haka suka dinga tattaunawa har sukaje suka kwanta, Washi gari kusan Azahara, Nafisa tace bari ta fara gwada aikinta ta gani bayan ta shirya, tak'ira, Kb alokacin yana zaune a Office shi kad'ai yana Brawsing, yana d'auka ta kashe Murya "Helo Kb kazo gida ina niman ka yanzu2 Dum yaji maganan ya cire Wayan akunnwnsa ya sake duba sunan Nafisan dai ya sake gani, ya mayar Kunnensa, Yace "Helo sake maimaitawa tayi, sosai yayi mamaki anma kasancewan bata tab'a mishi irin hakaba sai yayi tunanin ko wata matsalance, mik'ewa yayi yana fad'in "Wani Gidan? "Nan Gidanmu man" "Ok gani zuwa yafad'a yana gyara necked tied d'insa, Ganin ba abunda zaiyi yanzu a Office d'in yasa ya shiga Motansa ya nufi Gidansun, Tanaji anbud'e gate ta lek'a ai tana ganin Motan Kb ta daka tsale ta shiga d'akin Mamanta ta fad'a jikinta, bata tab'a k'iransa yazo ya d'auketa yazo akan kariba lokuta dayawama kai tsaye yake cemata shifa ba driver bane, sai dai yasa azo a d'auketa, "Mama Magani yaci wlh gashi ina k'iransa ko 10 minutes baiyiba ya iso, "Mamnta tana dariya tace "aifa Nasan Boka sam baya wasa indai zaki sakar masa kud'i zaki ga aiki, Tam bud'e kunnenki da kyau kiji abinda zance miki, ta fad'a tana k'asa da Murya, "karkiyi wasa bawai kawai kisashi ya rabu da Matarshi shikenanba, kud'i ki dinga karb'o mana mak'udan kud'ad'e ahanunsa, saboda bazamuyi sanyaba zamuke yawan zuwa gun Bokannan yana bamu magunguna, Dai2 Lokacin wayan Nafisa ya hau Ruri, ta d'aga yace "Ganifa na iso, "Haba Kb kashigo mana sai kace Gidan Bak'onka? Ok ta fad'a, Sannan ta kashe wayan, a Falo ta sameshi ta zauna Gefe tana Murmushin Kissa, "My Luv ko nimana bakayiba yau da safe why? Ciki dakewa yace "Na nimeki mana duba wayan kigani cikin kissa tace Oh nabar wayanma acan Gida, nasan wancan Layin ka k'ira, Kallonta yayi "Naji kin k'irani any problem? "Nothing kawai inason inkoma can gidanne yasa Nak'iraka ka maidani, sannan Gaskiya nayi missing naka sosai jinayi kaman na shekara bangankaba. Ya sauk'e ajiyan zuciya cikin yarda da Magananta, "Oh nazaci wani abunne, "Ba komi barin fito Mu tafi, kar inb'ata maka lokaci my luv, ta mik'e tayi ciki shima mik'ewan yayi "Kisameni a Mota, ya fad'a atak'aice, Suna tafiya sai kallonsa takeyi ta gefen ldo aranta tanaga tagama yin sa'a ace ta mallaki Kb ita kad'ai a Duniya. D'an gyaran Murya tayi tana kallonshi, "Kb Maganan Kud'in pertyn nan, "Oh bance kiyi list ki fad'amin nawa bane, "Eh nayi naga zai ci kaman Dubu d'ari 4 D'an jim yayi yana Tunani, sai kuma yace "Ok Gobe zan turomiki, "Gud My Husband i luv u Murmushi yayi sam Hakanan kawai yaji bata Burgeshi, Magananma basonyinta yakeba, suna tafiya tana jansa da Hira, jifa2 yake amsawa, har suka isa, A bakin gate ya Hango Dijah Ta rako K'awanta Jamila suna Gaisawa da Saurayinta daya kawota, Dukansu sai Murmushi sukeyi Musammanma Dijah, wani lrin takaicine ya ziyarceshi, aranshi yana tunanin tsawon zamanta dashi bazai iya tuna Rana d'aya da ta masa Murmushiba, sai dai yaga tanayi ma wani, shidai tsakaninta dashi tsiwa da Rashin Kunya, Wani lrin Horn ya dinga dannawa ba k'ak'kautawa, har sai da Mai Gadin ya razana aguje ya fito ya Bud'e gate d'in, Nan ya bad'esu da k'ura ya shige, ranshi kaman Wuta yanasane Wannan Jamilance ta kawo mata wani yaro da ta k'irashi Da surayinta yauma gashi ta kawo wani, "I hate this Girl ya fad'a afili, yana Huci, Wayyo Nafisa ji tayi kaman tayi Hauka tsaban Murna, a tunaninta Dijah ya tsana, har yakasa B'oyewa, Lallai Bokannan ya iya aiki ta fad'a tana Bud'e Motan, kusan tare suka fito a lokacin Idon Dijah yana cikin Gidan, nan idonta ya sauk'a akansu, tsananin B'acin Rai taji, dan haka tayi saurin janye ldonta, tanayi ma Jamila sai anjima ta shiga cikin Gida, ji tayi kaman kar ta shiga ciki ganin nan sukayi, sai dai tunawa da tayi yanzu zaya fito taje Gidan Sauda yasa da sauri ta shiga, Ko Kallon inda suke a falon batayiba ta shige d'akinta ta d'auko mayafi da jakanta, taje tayi wa Mami sallama, "Khadijah karfa kidad'e kigayawa driver ana la'asar yaje yad'auko ki, ki gaisheta, ta amsa da to tafito, Wannan Karon Nafisa kad'ai ta tarar a falon ta fita. A k'ofan falo sukayi karo da Kabir da sauri tarab'a ta wuce ganin alaman fita zatayi yasa yabi bayanta, yana Magana "ke ina zakije?" cigaba da tafiyanta takeyi bata ko nuna alamun tajishiba, Mayafinta ya jawo yana kallonta hawaye taf idonta, "Ba magana nake mikiba, k'wace mayafinta tayi dai2 lokacin hawaye yafara zirya a fuskanta, ta juya binta yayi niyanyi, wani sashi na zuciyansa kuma yana mamaki Hawayen da yagani afuskanta, Wayarsa ce ta hau Ruri. Yakoma gefe yana Amsawa yana gani driver yafita da ita, Har bakin gate ya isa ya lek'a da niyan yadakatar darivern har sai ya san inda zata, Sai dai ko alamansu bai ganiba,haka ya dawo ya shiga pert d'insa, Yau Juma'a yakasance Gobe ne Ranan Engagment d'insu, Yana Zaune a k'ofan pert d'insa yana tunani Rabonda yaga Dijah a idonsa tun Ranan da tafita tana Hawayennan, "ko ina taje? Yafad'a a fili, yana zaune awajen Motan wasu daga cikin freinds d'insa guda 2 suka shigo da 'yan Matansu, kai tsaye gunsa suka nufa, Cikin Murna ya taresu gami da ba wa Mazan wajen zama, Wayansa ya d'auko da sauri yana fad'in barin k'ira Nafisan ta shiga daku ciki ya fad'a yana kallon 'yan Matan dasuke tsaye, Tana d'auka yasanar da ita tazo tashiga da Bak'i, Cikin tsantsararren kwalliya ta fito tana taku d'ad'd'ai cikin farin ciki yayi dai2 da shigowan Dijah, kanta ak'asa take tafiya, Dai2 zata shiga cikin falon Nafisa da 'yan Matan suka iso suma zasu shiga, Nafisa ta ciza Baki aranta tace "b'uyanki agidannan nabanzane yarinya nasan bakin cikin bikinmu yasa kike k'in fitowa yanzu zan k'aramiki bak'incikin inyaso kiyi Bindiga, "Ke Dije Maza ki had'a min abun Motsa baki kikawo ma bak'ina in akasamu matsala ina mai tabbatar miki yau tsohon k'auyennan zaiyi Mummunan Gani. Har Ranta taji Maganan anma ta d'auke kanta kaman batajiba zata shiga, jawota Nafisa tayi tayo baya da ita "Bakiji.... Aibata fad'i abinda zata fad'anba taji sauk'an Magigitan Mari har biyu a fuskanta, "Kafin tsohon k'auye yaji Mummunan labari na Birni sai yafara ji, daga haka ta wuce cikin matsanancin Borin Kunya tayunk'ura tayi bayanta "wlh yau sai na halakaki, d'aya daga cikin 'yan Matan ta rik'o Hanunta "No Nafisa ba girmanki bane pls stop it, ince k'anwar wanda zaki aurane? "yar aiki ce daga k'auye aka kawota, sam ba a dangin mu take ba, 'yar aiki? Suka fad'a dukansu suna kallon juna, d'ayan tace "tokoma yane kiyi Hak'uri Mukanma daganan zamu koma dama bazamu samu attending Hidiman bikinku bane, zamu koma school abroad shine suka matsa akan muxo mu gaisa, Muna muku fatan Alkhairi ga wannan ba yawa, suka mik'a mata k'atuwar Ledan da sukazo da ita, cikin Matsanancin Kunya ta karb'a tana fad'in "Dan Allah kuyi hak'uri mushiga pls "No karki damu dama ko munshiga ba dad'ewa za muyiba, akwai inda zamuje, tsaban Kunya kasa Rakasu tayi, ta tsaya awajen, A haka suka k'arasa wajensu Kb da shima gaba d'aya kunya tagam lullub'eshi, dan tun shigowan Dijah yabita da kallo, yana son yace mata takawo masu abun tab'awa dan Ruwa kawai ya d'auko musu, saidai yanayin da yake ganin fuskanta ya dakatar dashi, kallonta kawai yakeyi, kaman yau ya fara ganinta, akan idonsa Nafisa ta tareta, baiyi auneba sai sauk'an Maruka ya gani kan fuskan Nafisa, nan Hankalin abokansan da suke shan Ruwa yayo wajen, ji yayi kaman k'asa ta tsage ya shiga, tsananin kunya, Kanshi na sunkuye yaji suna masa sallama, asanyaye ya tashi, yana jan dariya, "Haba har zaku tafi? Baku ko shiga bafa, yafad'a yana kallon Matan, "Wlh sauri mukeyi suka bashi amsa, Ya mik'a wa Mazan Hanu, "ok guys thanks so much, sai when?, "Mukan ai damu gobe za'ayi komi, har jikin mota ya rakasu, yana d'aga musu hanu har suka fita, Tun ahanya yake k'iran watan Nafisa tana d'agawa cikin kakkausan Murya yace "maza ki fito ina jiranki, Sai kaiwa da kawowa yake agun tafito aranta tana fad'in yau zaman Dijah agidan ya k'are, Yana jin motsinta abayansa ya juyo, yanayinsa ba k'aramin tsoratata yayiba, "Ke Nafisa ashe baki da Hankali bansaniba? Ashe ke mahaukaciyace nake miki kallon mai hankali, Meye Had'inki da Khadijah? Ina Ruwanki da ita? Cikin jin zafin Maganansa tace "Kai Kabir ya haka kake niman kazageni akan wancan banzar 'yarqauyen? Kasan me tamine? Daga ce ta had'a ma Bak'in mu Abinci sai tanimin min Rashin kunya? Meye amfaninta agidan? Wlh bazan bartaba ta rainaniba nida gidanmu sai naci Ubanta, nibana tsoronta dan naga ka maidata kaman wata ita tahaifeka, sai na halakata shegiya 'yar matsiyata tasss taji sauk'an Mari afuskanta, yanuna ta da yatsa "yaushe kika fara rainani irin haka? Wace ce ke dahar zaki furtamin magana haka? Nidake waya riga wani sanin Khadijah? Ni nafiki sanin wace ce ita, duk da nasan akwai bashin Mari atsakaninku inda baki shiga sabgartaba bazata kulakiba, zakice ta had'o miki Abinci ma Bak'i ancemik 'yar aikice ita? Ko dakike cemata 'yar qauye yanzu keda ita wace ce tanuna qauyanci da dabbanci ma? Kin kunyatani kin kunyata kanki, Khadijah yarinyace k'arama agabanki ko a'ina kukayi haka ansan kece bako da hankali, sannan da kike wani fiffik'an sai kin mata kaza2 ke kin isa da Khadijah? In abaku guri da ita sai kin raina kanki ke kanki kinsan wannan, shine dan tsaban rashin kunya zakicr min nad'auketa kamar uwata, to ba Uwata bace ita, Mata tace ta aure ko dakike yawan cewa sai tabar gidan saidai ke ki bari dan kinsan ayanzu nine mai gidan kuma zaman aure takeyi, ko kina tsammanin matsayinki na k'anwata yazarta na mata tace, ko kina tunanin dan ansa ranan aurena dake shikenan har kinfara bearing matata ce? Nonses kawai, yafad'a tana jifanta da wulak'ancaccen Kallo, yajuya kaman kumurcin Maciji yayi nufi pert d'insa zuciyansa sai suya yake masa, Nafisa da ta daskare awajan dafe da k'uncinta da tunda taji sauk'an mari idonta gaba d'aya sukayo waje tana kallon Kabir da take kokonton anyah kuuwa shine? Tasan Kabir tuntuni in Ransa ya b'aci yakan zama abun tsoro amma bata tsammaci hakanba, Musamman ita da tasan aikin Boka na jikinsa, Tana jin ya rufo k'ofa ta juya aguje tayi bayan d'akin Mami ta dirk'usa kaman mai niman gafara tana kuka kaman ranta zai fita tana fad'in "Wayyo Na shiga Uku aikin ya karye Boka aiki ya karye ya karye kalman da take ta maitawa kenan kaman sabuwar mahaukaciya. 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 *Tofa Mari Uku ana Gobe Engagement* wai yazata kasance ne? *shin Kabir ya manta ne yayi irin wannan hukuncin wa matan da yake ta lissafa ranan aurensu?* 🤔😅😅😅 Yaukam sai kungaji da karatu😉 *Ummu fatima ce* 😘 [7/22, 7:21 AM] ‪+234 816 155 6998‬: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 4⃣5⃣ *Dijah* da tun fara maganan *Dr Kb* ta ke kallonsu ta Window ne ta sake labulen tana tab'e Baki taja tsaki ta koma ta kwanta tana jiyo kukan Nafisa, "Ke Nafisa" Mami da tun tana toilet take jiyo tane ta lek'a Window ta k'irata, da dauri tasa Hanu ta toshe bakinta tana mayar da kuka da maganganun da yakeyin tana Mai Addu'an Allah yasa Mamin batajiba, "bada ke nakeba ne Nafisa tashi kishigo yanzu2 inajiranki, Asanyaye ta tashi tana had'a hanya ta shiga, a fallo tasami Mami ta zube a jikinta tana sake sabon Kuka ita sam ba Marin da aka matane ke damuntaba, illah aikin bokan da baiyi tasiri ba tanaganin samu sai gashi taga rashi, yanzu haka ita sam basan makoman aurenta da Masoyin nataba, tabbas da tasan cewa Asirin bai yiba ko da gigin wasa bazata tab'a gigin d'aga harshenta ma Kabir ba mutumin da ta d'auki lokaci tana dakon soyayyansa bata da buri da yawuce taganta matsayin Matansa, kuka take kaman Ranta zai fashe, tun Mami tana k'o'arin binta da lallami har ta fusata tafara fad'a, 'inbazaki sanar daniba shikenan tashi kije ki cigaba da kukanki inkina ga zai miki Magani, Mami ta fad'a tana k'ok'arin tashi, ta rik'o Hanunta tana fad'in "Kabir ne Mami Kabir ne baya sona ya tsaneni bansan me na masaba, Nan ta kwashe duk yanda sukayi ta fad'a mata sai dai bata sanar da ita cewa ita tafara tsokano Khadijah ba, Hab'a Mami ta rik'e tana kallonta tace "Mari? Khadijah ta mareki shi ya Mareki sunyi Haukane? Ko ke 'yarsuce? Ta jawo Wayanta ta k'ira Kabir alokacin har yayi Wanka ya shiryo zai fita, yana d'agawa tace "Maza ina nimanka yanzu2 Nafisa tana sheshek'a ta kalli Mami "wlh Mami na lura yarinyannan bata bar Kabir hakaba, wlh Asiri suka masa mai k'arfi, Cike da Mamaki Mami ta kalleta, tad'anyi Murmushi ta gyara zama, "Nafisa Rayuwa da kika ganta wanda ya d'auketa da zafi da zafin take zuwa masa, Babu wani Riba cikin sab'on Allah sai tab'ewa da wahala, aduk cikin sab'a ma Allah kuma ba kaman had'a Allah da wani, danshi laifine da matik'ar ka mutu kanayinsa Allah bazai tab'a yafe makaba, sai ya hukuntaka akai, Kuma bakisan wani abuba inma niman wani abun kikayi awajen wani yamikishi ta hanyan sihiri In Allah yaga dama sai ya miki talala, sihirinki yaci anma kisani akwai ranan k'arshen abun watak'ila kuma k'arshensa yazo miki da matsaloli fiye da wanda kika guda kiyi danasani mara amfani, inkuma yaga dama sai kiyi tayi amma bazaki tab'a ganin biyan buk'ataba, sai akasin hakan, Ta d'an k'ara muskutawa tana kallon Nafisa da gaba d'aya jikinta yayi sanyi, danji takeyi kawai da ita Mami takeyi, "ldanma Su Khadijah asiri sukeyi ma Kabir to da da Hali ki dakatar da ita ta hanyan bata shawara dani da Kabir sam bama wasa da Addu'o'i da yardan Allah bawani sihiri da zai kama waninmu ta hutar da kud'inta, ta fad'a tana nazartan yanda sak'on nata ke shigan Nafisan, dai2 lokacin Kabir ya shigo da sallama, fuska a murtuk'e yazauna a kujeran dake fuskantan Mami, "Tashi ka shiga d'akin Khadijah ka k'irata Mami ta bashi Umurni, tura k'ofan yayi ya shiga da mak'alalliyan sallama yatsaya yana kalle2 can ya hangota a kan Gado ta takure waje d'aya acikin Bargo, ahankali yak'arasa jikin Gadon yana kallon Fuskanta da hawaye ke ta sintiri, Wani nannauyan ajiyan zuciya ya sauk'e aransa yana Mamaki duk da tayi marin bata Huceba kenan ko me? Kodayake kwanan nan duk haka yake ganinta kaman tana cikin damuwa, "To meke damunta? To ina Ruwanka da abunda ke damunta Wani sahin na zuciyansa ya kwab'eshi, "Khadijah tashi ki zauna, batayi Musuba ta tashi ta zauna tana kallonsa da jajayen idonta, ahankali yasauk'e idonsa k'asa kaman zai tambayeta abunda ke damunta sai kuma ya fasa ya juya yana tafiya yace "Mami ce take k'iranki daga haka ya fita, Saida ta wanke Fuskanta, ta fito a k'asa ta zauna kusa da Mami, Ita Mami ta fara tambaya, dalilin da yasa ta mari Nafisa, Kanta Na k'asa tace "Babu, "Haka kawai kika mareta Khadijah? Shiru Dijah tayi batace komiba, Mami tace "tashi kije zanzo insameki, sannan ta kalli Kabir "Meyasa ne Kakeson canza Hali Kabir daga yanda nasanka zuwa wani daban, Naji Nafisa k'anwar kace kana da daman hukuntata, anma inaga abun baikai har da Mari ba, Murya asanyaye yace "I'am Sory Mami anma inason ta maimaita duk abunda ta fad'a min da bakinta inaga ta cancanci abinda yafi mari awurina, dan niba sa'anta bane, da Harara ya kalleta "ki maimaita abunda kika gayamin kalma d'aya inkika canza sai nafasa miki baki, atsorace ta maimaita muryanta na sark'ewa, Mami ta jinjina kai "anma da bahaka kika fad'aminba Nafisa komi zakayi kayi gaskiya, rashin gaskiyan bayi da Amfani, nan tayi ta musu fad'a da Nasiha, mik'ewa Nafisa tayi tace ma Mami zata gidansu, "adawo lfy ta mata ta rakata da ido sannan ta kalli Kabir "Anyah Kabir haka zakuje kunayi da Nafisa agidan aurenku, sam kai baka iya rarrashi ba, haka zakuje kana mata abu kad'an ta d'ibi jiki tayi gida kaikuma kana kallo, gaskiya da sake zama da mace sai da hikima, Kabir ya had'e rai "Mami wlh nifa na fara tunanima akan aurennan wlh na lura har yanzu rashin kunyanta na nan, Mami ta zaro ido "karma ka fara Kabir ko da wasa sai da komi ya kankama zaka tsiro wani abun, ko kamanta nan shekaranjiya muka fafata akan wannan Engagement d'in naku, Nace ku barshi fir kabi bayanta cewa anriga angama tsara komi, kadinga ban baki, shine yanzu zakace mene to ahir d'inka kar kajangolomin abunda yafi k'arfina, tashi tayi ta nufi d'akin Khadijah shikuma yafita rai ajagule, Da Daddare Kabir yana zaune ak'asa a falonsa ldonsa na kan T. V amma sam zuciyansa tana can wani wajen Nocking yaji anayi, Nana ya bada izinin shigowa, hakanan ya tsinci zuciyansa, da fad'in Allah yasa Khadijah ce, dan ko ba komi zai d'an rage zafi, idonsa k'yam akan k'ofan ta tura ta shigo da sauri ya janye idonsa yana k'ara muturk'ewa, ahankali kaman wanda k'wai ya fashewa aciki, ta zauna daf dashi kaman zata shige jikinsa, Ganin ko kallonta baiyibane yasa ta d'an fara shsshek'an Kuka tana kallonsa zuciyanta sai harbawa yakeyi tana tunani wannan karonkan inta rasashi, Mutuwa zatayi, sai dai inta tuno da maganganun Mamanta sai tasamu releif, "Ya Kabir dan Allah kayi hak'uri da abunda na maka d'azu, sharrin shaid'an ne da tsananin sonka, na tuba bazan sakeba tafad'a tana fashewa da matsanancin kukan Makircin da aka training d'inta akai, tun yana sharewa har yaji kukan ya isheshi danshi sam baya son yaga ana kuka, d'an kallonta yayi sai rok'o da Magiya take masa, "is ok Nafisa har ga Allah kin b'atamin Rai sosai dan nasha jan Kunnenki akan yarinyan nan anma baki ji, Inkin cigaba da shiga sabgan Khadijah kece da wahala, dan nalura da yarinyan wata irin mutumce da Nasara ajininta yake, dan haka rabuwa da ita shiyafi, sannan babu wani abunda zakiyi ma Khadijah ta hak'ura tabarki, inbaki Mantaba kekikafara Marinta Ranan, nahanata ramawa dama nasani wannan Marin akwai ranan biyansa, kinmata d'aya ta mimi biyu, ahakanmafa Khadijah tayi sanyine Girma na canzata inda dane baki ma isa kifaraba, dan zata miki shirmen da bazaki iya dashiba, So Maganinta kawai shine kifita hanyanta, i know her, inbaki shiga sabganataba, bazata shiga Nakiba, Amma ke baki gane hakanba, na miki magana kuma kin tashi zaki min rashin Kunya, "wlh Nagane kurena Bazan sakeba dan Allah ka yafemin kaji? Ta fad'a araunane, ajiyan zuciya yayi, "Shikena is not my cornsen, inkinsakema nawa ido bazaki sha da itaba dai i'm talling u, anma ni karkisakemun haka agaban freinds d'ina dan ni abun kunyane a wurina, Haka taci gaba da masa kissa da kisisina, har ya sauk'o, suka fara Hira ta d'an shagwab'e "pls dear Muje inkarb'o gawn d'ina da zansa Gobe, kuma dan Allah cake d'in pertyn nan kasa Khadijahn gobe ta karb'omana Allah daga yanzu na daina fad'a da ita, dama kishinka nakeyi dan sai inga kaman kana sonta, Tab'e baki yayi "kibari sai Gobe duka sai akarb'o yanzu dare yayi, kima tashi kije ki kwanta, sai da tagama iyayinta kafin ta tashi, Washi gari Dijah tagama shirinta tsaf tace ma Mami zataje Gidan Bintalo kallonta Mami tayi na d'an lokaci, kwanan nan tana ganin damuwa afuskanta, sai dai tayi ta tambayanta saidai tace Babu, cikin zolaya tace "Guduwa zakiyi Khadijah bazaki tsaya ayi hidiman dakeba, ko kina kishine? Turo baki tayi "Mami nidai ba ruwana dasu dukansu dan Allah kibarni inje, Dariya tayi tace to shikenan Khadijahta, saidai sun d'auramiki wani abunda bansan daliliba, wai kikarb'o musu cake wai ko batananne kuma zasu tashi kafin ta dawone oho nidai banma ganeba, kidaije drever yakaiki yasan da maganan, Sam hakanan Khadijah taji aranta da akwai wani makircin da aka k'ulla anma saboda Mami tafi k'arfin ta aiketa ta mata tawaye yasa ta amsa badon ta soba, saidai tasa aranta koma meye tana dai2 dasu, dan haka ta tafi, sai dai abunda yabata mamaki shine wai ba'amayi cake d'inba inji matan wai tazauna ta jira, wani d'aki ta kaita ta zauna wasa2 har akayi la'asar lokacin gidan Mami yacika da 'yan perty angama decoration wajen kafin Matan ta kawo mata haka Dijah ta dawo acike dam kaman zata fashe dan takaici, Nanfa akafara gudanar da Hidiman, Kb d Nafisa suna cikin shiga ta Alfarma, cikin fararen kaya sol kaman dai yanda yahudawan keyi 😁 Yau Ranace mai matikar muhimmanci agun Nafisa Ranan Farin ciki. Bayan angudanar da matakin farko da akeyi a wajen irin wannan bikin abu nagaba shine yankan cake Shi yafara yanka cake d'in dai2 wajen sunanta yasamata abaki itama ta yanko dai2 Sunansa tasa masa a baki, nan gurin ya kaure da tafi raf raf, sannan akaci gaba gudanar da abubuwa cikin Farin ciki, sai dai a b'angaren Kb yana cikin wani Hali tun bayan cin cake d'insa da kaman minti10 yaji wani abu na tasowa tundaga tafin k'afansa har cikin k'ok'olwansa, Tin yana daurewa yana jin abun sama2 har abun ya faskara, can dai ya yunk'ura ya tashi ya d'auki excuse da k'yar yana karad'a hanya ya fita awajen pert d'in Mami ya nufa saidai kafin yakai ya yanki jiki ya fad'i awajen kumfa na fita ta bakinsa, 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 *Ummu Fatima ce* [7/23, 9:55 PM] ‪+234 806 450 9198‬: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *Abunda yake ban Mamaki shine kusan Kullum sai nasamu mutum kusan goma koma sama da haka, a prvt wai inbasu Dijah Qaya daga farko, shin wai da kun makarane baku bin buk d'in sai yanzu kome?* 🤔 *pls wlh abun da Wahala my sisters kumin uzuri sanan akawai wa'inda suke min complain wai yanzu buk d'in baya zuwan musu, bansan meke faruwaba,?* 🤔 *Komasu tura musune suka gaji oho, pls fans ku taimaka kucigaba da tura musu* 🙏🏼 4⃣6⃣ Dai2 Lokacin Dijah ta fito cikin shirinta na fita dan bazata iya jure jin wannan kid'aba kaman zai d'aga Gidan, wani tuk'uk'in bak'in ciki takeji, Hakanan ta tsinci kanta da jin haushin kowa na Gidan, dan haka ta yanke a ranta intaje gidan Bintalo sai gobe ta dawo, Tayi kwanan Fita kenan tayi karo da Kb kwance agun, atsorace ta durk'usa tana lek'a fuskansa dantasan ba lfy ba zai yasu awajen, idonsa abud'e suke tarwal sai dai sun canza kala sun dawo yellow, ga kuma kumfa na fita abakinsa, Wani razananne k'ara tasake tana Jijjgashi Likita!! Likita!!! Ganin kansa kawai yake juyawa yasa takoma ciki aguje ta tarar da Mami agaban Mirrow tana make up, Cikin Kuka ta rik'o Hanunta tana fad'in "Mami Likita zai Mutu, zai Mutu Mami gashi can akwance ak'asa, *Innalillahi wa inna ilaihirraji'un* Mami take ta maimaitawa tana sa kaya cikin sauri, kusan atare suka jero da Dijah Gudu2 suka fito, Tuni Har Sani da Habib dasuka biyo bayanshi ganin yanayinsa, sun sashi a Mota, suna shirin fita Mami ta k'arasa jikin Motanta ko takan dariver da Dijah da take biye da ita, batayiba, ta rufa musu baya, saidai duk gudunta saida suka shiga Asibitin har suka shiga dashi d'akin gaggawa kafin tayi perking, tafito, Daga can ta hango Sani tsaye nan tagane d'akin aka shigar dashi, Addu'o'in da take ta karantawane yasata Samun nitsuwa, cikin takun ta na Kamala ta iso wajen, da sauri Sani ya mik'o mata kujera ta zauna tana kallonsa, "Sani meke faruwane kam? Kansa na k'asa yarasa ta inda zai fara, sai kame2 yakeyi, Kallonsa kawai tayi bata kuma cewa komiba, xuciyanta na ci gaba da harbawa, Har Habib da Dr Na'im suka fito, kai tsaye gun Mamin suka nufo, suka gaidata, nan take tambaynsu matsalansa, Habib ya tsuguna daf da ita, cikin sanyi ya fara mata bayani "Mami poising yaci, kuma abinciken likitoci ya nuna poising d'in shine abunda yaci na k'arshe, sai dai ni abunda yaban Mamaki shine asanina dai Cake d'in Engagement d'insu shine abunda yaci nak'arshe, Kuma tare sukaci da Nafisa, anma ita ba abunda yasameta, Anma yanzu na tura azo da cake d'in dan abincika, na kuma yi waya na sanar dasu Dady wanan karonkam duk wanda yake da hanu wlh sai ya fuskanci Hukunci, Mungaji da wannan al'amar. Yagad'a cikin b'acin rai. Shiru Mami tayi tana Nazari na lokaci, sannan ta sauk'e ajiyan zuciya, "to yanzu dai ya yake? "Anmasa Alurai har yayi aman sa, dake Allah ya tak'aita bai cii da yawaba, kuma bai jima ajikinsaba, "To Allah yabashi lfy Mami ta fad'a tana jingina bayanta da jikin Kujeran, yace "Amen ya tashi yana barin gurin, Motocine kusan guda Uku suka shigo Asibitin, tun ba agama perkingaba, Nafisa ta b'alla murfin Motan ta fito cikin tashin Hankali, tanufo inda ta hango Mami, kallo d'aya Mami ta mata ta kalli seceurityn dake wajan tace kadakatar da wancan tawagan kar kabar wani ya iso nan gaba d'ayansu, bama san hayaniya, da sauri ya isa dan cika Umurni, Nan Nafisa tace bata iya jiba, dan ita Matarsa ce, sai da yamata jan ido tukun ta koma hefe tana kuka tak'ira Mamnta tasanar da ita A fusace Maman ta ce "yana Asibiti fa kikace, "tace Eh Mama anma ai ba poising mukace abamuba meyasa zai mana haka? Yanzu Mama me zance da Mami? Bani da bakin kare kaina Mama, a fusace Maman tace "ke kam ina Ruwanki? Ince dai ita wannan yarinyance ta karb'o cake d'in? To kizuba ido kiga yanda komi zai gudana ni nagama shirya komi, duk da ba lbrn danaso ji bakenan, cikin Kuka Nafisa tace "Mama kina nufin da saninki aka samasa poising? Wlh in Kabir ya mutu sai na fallasa ki, kuma wlh sai na kashe kaina bazan iya Rayuwa ba Kabirba, wlh bakimin Adalciba, kin cutar da Mutumin da nakeso fiye da raina, tana fad'in haka tayi jifa da wayan tana cigaba da kuka, "Helo Helo Nafisa Alhaji ya'u ne yafauce wayan ahanun Mamantan yana Huci, "ke wata iriyar mara hankaline? ya zakice mata Kina sane poinsing kika bata tasa, shin bakisan irin son da take masa bane? Wlh inna rasa yata bazan barkiba, kuma sai na tura Asibitin an kashe Kabir, koda me zai faru, saidai in har Nafisa ta salwantar da kanta kema kiyi kuka da kanki, ya sake wayan ak'asa, yafice a fusace. Mami ce tsaye akan Kabir da yake Bacci tana kallon yanda yake fitar da Numfashi, Sai danne zuciyanta take ga abin da take sak'amata, a fili tace Manzon Allah S. W. A, yace zato zunubine koda ya kasance Gaskiya, ya Allah kaciremin wannan zargi da nakeyi azuciyana dan banida yak'ini akai duk da naga makamancin Hakan da idona, sai dai wannan d'in banda masaniya akai, Kabir Allah yaga wanda yamaka wannan Abun shi zaibi maka kadi, Tabbas da ace d'an Adam na hana wani abu yasamu bawa da hakan bai samekaba, dan nasaka jami'an tsaro sosai ciki da waje dan baka kariya sai dai, abunda nake tsoron bashi ya samekaba, kaima danaka Kabir wasu lokuta da dama kana da sakaci da Addu'a, inba inayi ina tunatar da kaiba, Ya Allah ka kawomana d'auki tafad'a araunane, Ahaka aka turo k'ofan aka shigo Uncle Musa ne da Abban Habib da iya, kujera Mami ta jawo ma lya ta zauna tana kallon Kabir, ta fashe da kuka tana fad'in "Anyah wannan yaro Me yatsare ma Mutane ne kam? Fatima kumin bayani wai ame akasa masa guban? Nakasa fahimta, "Acikin abunsu na shirmen lya, Mamin tabata Amsa atak'aice, "aciki akasa masa?, Uncle Musa ya amsa da cewa, "lya abu guda sukaci shida 'yar gidan ya'u anma ita ba abunda yasameta, hankali zai d'auki wannan abun? Hab'a iya tarik'e da Mamaki, tace "abu d'aya?, kuma itama taci? "k'warai kuwa cake d'in yana asibitinnan anbincika a iya gaban Kabir d'in kawai akasa guban ita gabanta babu, Inji Abban Habib, yad'ora dacewa nayi magana da sas zasu gobe dole yarinyan tamana bayani waye yayi cake d'in? daga ina cake d'in yafito? Nan ne zamu samu daman kama duk wani mai hanu a kan Kabir, dan na lura inmunyi sakaci zamu wayi gari wataran sun cika Mummunan burinsu akansa, insha Allah daga wannan asirinsu ya tonu, "Kun min dai2 iya tafad'a, tana sharan k'ollah, Mami ta kallesu, "to anma inaga da anbari akaga yanayin sauk'in jikin nasa da binciken zaifi tafiya, dai2 lokacin Kabir yad'an motsa duka sukayi kanshi, a hankali ya bud'e Idonsa yana kallonsu d'aya bayan d'aya sai sannu suke jeromasa, dakai kawai yake Amsawa, ahaka Likita yashigo ya k'ara dubashi, sanann ya fita su Uncle Musa suka bi bayansa, Mami tace "lya Ya Khadijah na? ina nan inata Tunaninta, lya ta rik'e Hab'a aidama inason inmiki Magananta, Indai anan zaki kwana to sai dai akawomiki ita, danni har tsoro tabani kinga kukan da tayi bayan tahowanku? fuskanta gaba d'aya ya kumbura, Yanzu haka akwance nabarta inaga ma zazzab'ine ya rufeta, ina tsoron kar ciwonta ya tashi dan naji kuna cewa tanada ciwon zuciya, tunda tafara Maganan ldon Kabir akanta yake har tagama, Mami tace "Tun d'azu Sani yake cemin intafi shi zai kwana anan, zan tafi kawai wlh tuntuni hankalina na gunta, Cikin shak'ek'k'en Murya irin ta Mara lfy Kabir yace "Mami akwai Maganinta acikin drowern Gadona inkinje kibata tasha, Sannan Wannan yawan kukanta zaike haifar mata da Matsala, Bansan meyasa kwanan take yawan koke2 ba, yakamata ki binciketa kiji matsalanta, Mik'ewa Mami tayi tana kallon Agogo tace "to zan bata bata da wata Matsala lllah nason Ganin iyayenta, tacemin tanason takoma nikuma nace tabari ta kmalla Karatunta tunda sauran kad'an ne ya rage mata, iya mutafi, Nan suka masa Sallama suka fita bin Mami da kallo ya dunga yi har ta b'ace ma ganinsa, da k'yar ya fitar da ajiyan Zuciya. *Ummu Fatimace* 😘 [7/28, 8:31 PM] ‪+234 906 696 4247‬: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 _Jin jina gareku Masoya Dijah Qayah lallai Masoyi abun Alfaharine ina matik'ar Alfahari daku da soyayyarku gareni ina kuma k'ara baku hak'urin jinkirin da ake samu na wannan littafin wlh banda k'oshin lfy ne ankusa gamawa insha Allah_ _Gaisuwa gareku jigajugan Masoya *Dijah Qaya*_ *Jamila katsina* *My Namecy Hajiya nenne* *Mariam Tijjani Adam* *Aysha* *Mmn Ahmad* kd *mmn ilham* *Nafisa* Namcyn kishiyan *Dijah* *Fatimas* _kuna da yawa da kuke k'irana awaya bazan iya banbancekuba, Yarana Ga tarin Addu'an da kukeyi ma takwaranku wlh ku na daban ne awajena_ *i luv oll masu wannan suna* 😍😘 _Dukanku na sadaukar muku da wannan page_ 👌 *_page d'in baya nayi mistake zansa 46 nasa 40 duk kun rud'e kuyi hakuri kainane yayi zafi_* 😅 4⃣7⃣ Mai da ldonsa yayi ya Rufe hoton fuskan Dijah da take kuka kaman kanta zai fashe namasa yawo lokacin da ta ganshi kwance ak'asa, yanajin shigowansu Abban Habib da shugaban ss, suna ta Magana akan harin da akayita kawomasa zuwa kan guban da yaci, A Falo Mami tasami Dijah ta takure akan kujera alamun kaman Sanyi takeji, zama tayi agefenta ta d'an tab'ata tana k'iran Sunanta, ad'an Razane ta tashi Fuskanta ya Kumbura tsaban Kuka, "Sannu da dawowa Mami, ta fad'a tana sauk'e ajiyan Zuciya, "Sannu Khadijaah tashi muje Dining ki d'anci wani Abu kisha Magani, Tea kawai ta iyasha tasha Maganin taje ta kwanta, Washi gari Mami tana gama Abun Karyawa tayima lya sallama tare da bata Sallahun Maganin Dijah ta nufi Asibiti, Da Sallamanta ta tura k'ofan tashiga Sani da Habib suna zaune akan Kujeru suna d'an hira k'asa2 shikuma Gogan yana kan Gado ldonsa Alumshe kaman Mai Bacci, dukansu suka tashi suna Mata sannu tare da karb'an kayan Abincin datashigo dashi, Sani yayi saurin tura mata kujera ta zauna Baki bud'e ta kalli Habib "kardai kaima anan ka kwana? "Eh Mami tare muka kwana, "cab! Ina ka baro Matar taka? Dariya suakayi dukansu, Sani yana sosa k'eya yace "Mami nifa? "a'a gwanda kai ai Kun far tsufa sufa Amarya da Angone, dariya suka kuma yi har da ita, sannan suka gaisheta ta tambayesu mai jiki, Sai lokacin ta kalli Kb tace "Bacci yakeyine ahankali yabud'e ido ya kalleta, tace "Oh idonka biyu? Ya jikin? Alhamdulillah Mami, to Allah ya sawak'e ta kalli Sani tace had'a masa tea yasha yasha Magani kuma kusamu ku karya kuje kuga matayenku inyaso sai kudawo anjima nikuma intafi, Yana Jingine da Pillow yana kurb'an tea a hankali ya kalli Mami, yace "Mami ya Khadijah da jiki? Da sauk'i ta amsa atak'aice kaman zai sake cewa wani abin sai kuma yayi shiru gudun karsu Habib su zaci yadamu da itane, daga waje sukaji anyi nocking kafin ayi izini tuni anturo anshigo, Alhaji ya'u ne da Matarsa, gaba d'aya d'akin ba wanda yamusu kallon Arzik'i sai Mami itace tayi ta musu sannu da zuwa gami da basu wajen zaman, Alhaji ya'u kam atsaye ya tsaya itace ta zauna, Nan suka fara jajanta Al'amarin Musamman Maman Nafisa, tadage sosai wajen Maganan dole abinciko masu Hanu wajen salwantar mata da d'a kuma siriki, Kwanan Kabir Uku a Asibiti aka sallameshi, Duk dacewan Har yanzu jikinsa ba k'arfi, yawancin wasu abubuwan sai anmasa, Da Misalin k'arfe 10 :00am suka shigo gidan su Sani ne suka taimaka mishi a hankali yake takawa har cikin pert d'inshi, kai tsaye toilet yace akaishi ya watsa Ruwa, jimawa kad'an yafito cikin tree quater da Amless masu santsi koraye, da ratsin fari, ya kwanta akan doguwar Kujera, nanda nan bacci yayi gaba dashi, dai Azahar ya farka, Bayan ya idar da Sallah yana zaune akan sallaya yajiyo lya daga waje tana fad'in "Sani Kabirun ya farka? "Eh yabata Amsa, tatura tashigo, kusa dashi ta zauna akan kujera tana kallonsa, "Maza ya k'arfin jikindai? "Banso aiba yanzu nadawoba, "Kai kaji d'an nima sawuna nawa ina zuwa kana Bacci? "Mhmm ai nafi haur da shigowa kafin nayi baccin, "Oh nima ai baccin nake lokacin dawowankun saida Khadijah ta d'agani, natashi nayi sallah, Tab'e Baki yayi ya jingina Bayansa da Kujera, dai2 Lokacin Mami tashigo, Hira suka dingayi har akayi la'asar, suka shiga ciki, lya ta kalli Dijah da take ta danne2 waya, tace "Banga kinje kingaida Kabir Khadijah, ko bakisan ansallameshi bane? Dijah ta turo Baki "to ina Ruwa na dashi? "Ina Ruwanki dashi? Iya tafad'a tana rik'e hab'a, "Dan Allah lya kirabu dani inkuma so kk inbarmiki d'akinki to, "Ke Khadijah kirabani da lyayi kitashi kije kigaida Mijinki, ince nan da aka kaishi Asibiti kika dinga Kuka saida Fuskarki yadawo kaman Gauta, "Allah ya kiyaye Mijin masu Miji dai niba dai Mijinaba, tafad'a gamida mik'ewa tafita ta shiga d'akinta, yaye labulen Window tayi kaman mai niman wani abun tajima tsaye awajen har aka k'ira Magriba, sannan taje tayo Awala tayi Sallah. Yau pert d'in Kb Mami da lya suaka kai Hira, suna zaune Nafisa da Ka'wanta suka shigo, can kusa da Kabir ta wuce tazauna tana d'ari2 datasan zata samu su Mami da batashigoba dantana kyautata zaton Mamince tasa aka hanata ganin Kb a Asibiti, Asanyaye ta d'ago ldo takallesu sud'inma itan suke kallo, ta gaishesu Mamice kawai ta Amsa fuska Sake, tamaida Kallonta ga Kb da yake mata kallon tuhuma dan yahanata mu'amala da Meena, Saukar da kanta k'asa tayi tana gaisheshi dai2 Lokacin Su Uncle Musa suka shigo, nan guri yad'an kaure da gaishe2 ananne Kabir yasamu daman Mata Magana k'asa2 yace yana tuhumanta na ganinta da Meena, Ta tab'e baki ni ai agidanta ma nake yanzu, zaro ldo yayi cike da Mamaki, yace "Saboda me? "Saboda Fushi nakeyi da kowa can gidanmu Mama tamin laifi shiyasa na gujeta har sai sun gane kurensu, Nanma anmin laifi wai nice za'a hanani dubaka a Asibiti saboda rashin yarda ni yanzu ba Ruwana da kowa zaman jiran dated'in bikinmu kawai nakeyi amana aure indawo kusa dakai daga yauma baza kasake ganinaba sai bayan ammana aure, mukasance agidanmu duk dan bak'in ciki sai ya mutu. Tsananin Mamakin lafuzantane ya hana Kabir koda k'ifta ldo yasaki baki yana kallonta, Sallaman Sani da yashigo yanzu da kayan buk'atun kb da ya aikeshine yadawo dashi duniyan Mamaki dayatafi, nan yamaida kallonsa ga Sanin da yake ta jibga Kayan Drinks a frich, Yana gaida su Abban Habib, Kallonsa tayi tace "sai munyi waya, daga haka ta mik'e ba tare da tayima kowa sallamaba suka tafi, Da ido yarakasu har suka fice. "Sani ya kamata ace ka koma gida haka kasancewan unguwanku da d'an Rata, cewan Uncle Musa, Mami ta d'ora da cewa, "Wlh kuwa tunda yamma nace masa ya tafi inyaso sai ak'ira isma'il d'aya daga cikin seceurity ya rik'a kwana dashi, saboda laluran cikin dare, da safe shikuma inyazo sai ya karb'eshi, Abban Habib yace, "Banganeba Fatima yaza'ace wani yazo yana kwana dashi wai ina Matarsane? Uncle Musa yacab'e danima maganan nata yaban Mamaki, ba dai ace duk tsawon wannan lokaci kina rik'e masa da Mata ba Fatima, indai kuwa hakane sam baki kyautaba, a'ina aka tab'ayin haka? Mutum da Matarsa har kina nima masa wani mai tayashi kwana? Kan Mami ak'asa tace a gani nayi yarinyace kuma itama ba k'oshin lfy ne da ita sosaiba shiyasa nace shi lsma'il d'in ya kwan da shi, "Wani irin k'oshin lfy ne bata dashi da zai hanata zama kusa da Mijinta? Maza ki turota tazo tayi masa abunda zata iya, wanda bazata iyaba sai ataimaka mata, Sani ya koma ga iyalinshi haka ai yayi k'ok'ari yabarta gida ita d'aya, "Aifa naji dad'in wannan magana dakukayi dan nima abun ya d'aure min kai, mutum da matarsa anma anmaidashi gouro da k'arfin tsiya ina natab'a jin wannan abun innayi Magana tacemin wai ai karatu takeyi, naga ince auren yazu kam baya hanaku yin kartunku, cewan lya, Mami ta d'ago ta kalli Kabir da yake ta danne2 waya kai kace baima san wainar da ake toyawaba, alhali kuwa hankalinsa kacokam na wurinsu kunya ne sosai Maganan nasu yabashi, "Mami tace shikenan Yaya tunda kunce haka zan turota anma akwai Maganan dazamuyi daku gobe in Allah yakaimu zan gayamuku abundake tafiya, Sai lokacin yad'ago suka had'a ldo da Mamin, a hankali kuma ya yunk'ura zai tashi da sauri Sani ya zo ya taimaka masa nan ya musu sallama Sani ya rakshi Bed room, abakin gado ya zaunar dashi, nan ya masa Sallama wata k'atuwar Leda yad'auko wanda da dasunan Nafisa yasayi abun ciki, ya mik'a ma Sani ga wannan ka kaima Mamata, Sani ya karb'a yana godiya gami da Mishi sai da safe ya tafi, Saida yagama Shafa Addu'o'insa sannan ya kwanta gami da jawo blancket ya shiga ciki, idonsa a lumshe yake ya fad'a Duniyan tunaani, nan ya jiyo su Uncle Musa suna sallama ya kalli agogo 11:00, ya sake rufe idonsa, gamida d'anyin juyi, Atare Mami da iya suka fito Mami tadage sosai wajen son fahimtar da lya dalilin rik'e Khadijahn agurinta, lya tace "anma ke har yanzu baki gane cewa yana son matarsaba? sarai haline kawai irin na kabiru yasa yake hakan, kacokam Hankalinsa na gareta, "mhmm lya ai tun farko tunbansama Khadijah ba, Kabir yana sonta taurin kaine da Rashin kunya, kuma wlh lya in nabarta atsakaninsu shida Nafisa zata sha wahala, shiyasa nakeson sai nayi training d'inta tukunna sannan inason sai ya d'an kod'u yazo gareni da kansa ya furtan cewa yana buk'atar ta kafin ya mallaketa, "haka ne lya ta fad'a suna shiga pert d'in, D'akin Khadijah Mami ta shiga kai tsaye, kudundune tasameta cikin blancket, tana Bacci, Yaye Bargon tayi kad'an ta d'an bubbuga k'afanta Tana k'iran sunanta, da k'yar ta bud'e ido cike da Bacci a idonta ta kalli Mami, "Tashi kizauna Khadijah a hankali ta tashi tana Hamma, "Shiga bayan gida kiyi brush yanzu ki fito ina jiranki, ince kinyi wanka? Kai ta gyad'a tana wani Hamman dan baccine sosai a idonta, "Tashi mana, Ta tashi tashiga bayan gida tayi brush din duk agigin Bacci, ta fito tatsaya tana fad'in nayi Mami inkwanta? Mami ta mik'a mata Buter Mint "sa abakinki inaga idon naki zaifi warewa, ba musu tasa abakin dan batasan ainihin zancenba, Mami tacigaba da zab'o kayanta da takeyi tana zubawa a kwati, sannan ta kwashi wasu kayan Cosmetic daga kan Mirrow ta zuba mata aciki, ta kalleta sai d'an tangad'i takeyi na bacci, tace "Khadijah bud'e idonki kiji, bud'e idon tayi tana cigaba da tsotsan Mintinta, "Zaki koma pert d'in Mijinki tunda kinga bayi da lfy, kid'an dinga taimaka masa inyaso inya warke sai kidawo abunki, Firgit Khadijah ta ware idonta gami da furzar da Mintin Bakinta ta kalli Mami, Atsorace tace "Mami waye kuma Mesuna Mijinki? Harara Mami tazabgamata, sannan tace "to ina nufin zaki koma sashin Kabir da zama dai2 yaji sauk'i ince yanzu kin fahimta? Wani k'ugi taji cikinta yayi gami da wani jiri da ya d'ibeta saida tadafe jikin bango dan kar takai k'asa, Da Mamaki Mami take kallonta, Gaba d'aya baccin dake idonta ya washe sai wani tsoro da yakamata, cikinta sai k'ululu yakeyi, Araunane tace "Mami dan Allah kiyi Hak'uri kibarni anan dasafe zanke kaima sa Abinci ina gyaramasa pert d'insa, kinji? Tafad'a kaman zatayi kuka, Mami tace "Khadijah wlh ba tsarinabane kinga Uncle d'inku ne suka tsara hakan inkuma kince bazakiba, sai ink'irashi yanzu ingayamasa, yanimo mai tayashi kwana, da saurinta tace "a'a karkifad'a masa Mami Uncle yana duka ya tab'a dukanmu nida Sauda, tafad'a tana faman share Hawayen dake mata zarya, "Ato inbakison duka zo muje inrakaki dan nibacci nakeji nidai abunda zance miki shine kirik'e mutuncinki sosai danshi Namiji dakiga ganshi wasu lokuta da dama sai kaja ajinka kake samun daraja da k'ima agurinsa, Sannan kinsani sarai basai nagaya mikiba Aljannanhnki tana k'asansa inkinbishi kinmasa biyayya kishiga dukda yanzu jinya zakije bazaman aureba amma dai ki kiyaye, kiyi gaba barin d'auko miki wani Humra naga nakin ya k'are, Ta fita tashiga d'akinta, tafito da Humran a falo tasami Dijah tayi tirus sai Kuka takeyi, mik'amata Humran tayi tana k'ok'arin b'oyemta damuwanta tace jeki shafa ki biyoni barin kaimiki akwatin, ta sunguma tayi gaba tabar Khadijahn anan, Lokacin da tashiga Bacci har yafara d'aukan Kabir Mami ta ajiye akwatin tana fad'in har kayi baccine? Bud'e ido yayi yana kallonta Murya asanyaye yace "Wlh Bacci ya fara d'aukana, Tace "to kaga dai yanda abun yakasance Dan haka Kahdijah zatazo gareka amma kasani zata zone amatsayin mai jinyarka ba matsayin mataba, kar kayarda katakuramata dan itama bason zuwan takeba gatacan ta tubure sai kuka takeyi wai bazata zoba, daba katakurata da bazatayi hakanba, Nasanka da lzza dajin kai wannan shine abunda yake had'aka da Masoyanka ma bare wa inda bakaso, D'an tab'e Baki yayi yace "Mami dama kin barta kawai dan nasan Halin Khadijah tunda aka tirsasata zata dinga samin ciwon kaine, Harara Mami tazabga masa "to ai agabanka akayi Maganan da tun lokacin kace musu subarta, banice zakamin Rashin kunya yanzuba, Yad'anyi Murmushi kiyi hak'uri Mami wlh ji ba abunda nakemata Halintane kawai Hakan yanzufa kiduba na kwanta asibiti kwana Uku ko lek'ani batayiba, nadawo tun safe agidannan Masu aikima Maza da mata ba wanda baizo yamin yajikiba, anma kullum laifina kk gani, Murmushi Mami tayi tace "ai ltama bata da lfy meyasa kai bakabaro Asibitin kazo gaishetaba? Koda kadawo kanimi inda take ka gaisheta? Murmushi kawai yayi dan yasan Bazata tab'a yarda da Gaskiyaba, Fita tayi takoma pert d'inta a Falo tasami Khadijah kwance kan kujera sai sharan Hawaye takeyi, da ido tamata Alaman ta taso, Haka ta tiso k'eyanta har Bed room d'in wannan karon fuskansa rufe yake da Bargon, Mami tace "kifito da kayan Akwatin kisa a sif ta inda ba kaya, kizuba kayan kwalliyanki akan Mirrow, Randa yafara fita aiki Ranan zaki dawo gun Maminki, daga Haka tafice tare da Rufe k'ofan, Tanajin ta rufe k'ofan falo tasaki Kuka mai d'an sauti, Tun yana sharewa Har ya yaye Bargon da yarufa fuskansa dashi ya sauk'e idonsa akanta. 😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅 Tofah yau dai ga Dijah ga Kabir wai ya Wannan jinya zata kasancene? Hahhh Mami kenan tayi tufka tayi warwara duk ita kad'ai, Ku biyoni inna gamasu da coments dinku in muku typing.. Gobe👌 😜 *Ummu Fatima ce* 😘 [8/3, 5:14 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *Safiyya Abdullahi Huguma Allah yabaki lfy, Yasa babyn da kika haifa ta koma taceceku* *Allah ya mayarmiki da mai Albarka* 🙏🏼 *Guys da fatan zakuyi hak'uri da duk yanda wannan page yazo muku* Mmn Aysha ana tare🤝🏻😍 4⃣8⃣ Kallonta yake bako k'ifta ldo, da Fad'a yaso yamata dan yanuna mata shima bada yawunshi aka kawo masa itaba, Saidai tunawa da yayi da Halin Mutuniyar tashi yasa ya cigaba da kallonta, dan yasan kad'an da aikinta tasa suyi kwana zaune ita batayi baccinba bata barshi yayiba, Ahankali take k'ara sautin kukanta, D'an juyawa yayi kad'an ya gyara kwanciyansa, Murya asanyaye, yace "pls Khadijah darenefa, Dan Allah kizo ki kwanta kiyi Bacci, Zamewa tayi ta zauna ajikin sif tana sharan hawaye, ta kalleshi ni bazan kwana ananba, cikin gida zankoma, Yatsina Fuska yayi ya kalleta, "No ni bani nace ta kawokiba, so kibari da safe zan mata Magana sai kikoma abinki, anma inkin kwanta baki d'agamin Hankaliba, inkuma kincigaba da kuka to kinyi wa kanki. Jin haka yasa tayi shiru ta goge Hawayenta tana ajiyan zuciya, gyara kwanciyansa yayi ya lumshe ido kaman mai Bacci, Kalle2 d'akin tashigayi aranta tana tunani d'aki saikace na Mace? Har yafi na Mami tsaruwa, ahaka har Bacci yafara fisganta, ta jingina kanta da jikin sif, tana gyangyad'i inkanta ya zame ta d'an zabura ta gyarashi, Shikuwa Kabir ldo ya zuba mata yana Mamakin ba hagon Hali irin nata, Can da tagaji tazame awajen takwanta, "Ke Khadijah kb yak'irata ad'an zafafe, firgit ta tashi tazauna, ya had'a fuska "Kar kiyarda ki kwanta awajen kitashi ki hau gado ki kwanta, Ta turo baki tace "ni anan zan kwanta, dogon tsaki yaja gami da d'an yaye bargon da yake jikinsa, Ya zaro ldo cike da fad'a "Karkiyi tunanin wani Dalili ne yasa nace ki haumin gado, nima bada son raina zaki haumin Gadoba, Ko so kike ki sanyin talis ya kamaki ak'asa wa inda suka turoki su zargeni? Oya tashi ki hau ki kwanta, ko yanzu Ranki yab'aci banacin mutane, koda ina cima, ke kin kasamin, yafad'a yana jawo Belt d'insa akan bed side drower, Tashi tayi tana share Hawaye taje can k'arshen Gadon ta zauna, komawa yayi ya kwanta, yaja bargonsa, nanma saida tagama gyangyad'inta, ta dunk'ule agun ta kwanta, acikin hijabinta k'afafunta anad'e gwiwowin k'afanta takure ak'irjinta, tayi pillow da hanunta d'aya d'ayankuma ta damk'e hijabinta dashi ta k'asa, Kallo Kb yabita dashi, yad'anyi Murmushi mara sauti, ya mik'a Hanunsa ya matsa makunin wutan d'akin ya kashe, Ai arazane ta ta tashi tazauna, tana k'ok'arin Kuka tace "Likita dan Allah ka kunna Wutan wlh tsoron duhu nakeji, jin tana shirin taramasa mutane, ya mik'a Hanu ya kunna yana kallonta duk tayi wuki2 da ido, yace "Anma yaud'innane kika fara tsoron Duhun ko? Daganan ina hango Windown d'akinki bantab'a ganin wuta akunneba, Dan Allah Khadijah kibarni inyi Bacci nifa mara lfyne, pls kar kik'armin wani jinya, ya mik'a Hanunsa yana k'ok'arin sake kashewa. Kuka tasake tanace "Nidai wlh kar kakashe banason duhu, dafe goshinsa yayi yace " *Yasalaam!* Why Mami kika had'ani da irin wannan Matsala, khadijah ban iya kwana da Haske, zaki hanani yin Bacci, Why? Gyara kwanciyansa yayi ya rufe idonsa da Blancket yana mita "haka kawai nida d'akina ahani bacci? Yajima kanshi acikin Bargo har Bacci yad'an fara d'aukansa, ya bud'e ya kalleta, irin kwanciayan d'azu tayi, da Alama Bacci yafara d'aukanta, juyowa yayi sosai yana fuskantanta, jin motsinsa yasa ta zabura ta kalleshi, 😆 Ahaka dai kwanan nasu yakasance dukansu basuyi Baccin kirkiba, afannin Khadijah atsorace take dashi da yad'anyi Motsi xata zabura ta d'ago kai ta kalleshi, dan wani irin nauyi da takeji kasancewan yaune rana ta farko da ta kwanta d'aki d'aya da Namiji, shima gogan hakan take awajensa, jinsa yake wani iri gashi da Mace kwance agado d'aya sannan ga Hasken wutan da bai saba kwana dashiba, duk ya takurashi, Ana k'iran Sallah ya tashi ya zauna, yana kallon agogo, jin Kansa yake ya masa nauyi sabo da Rashin samun Bacci da baiyiba, D'an juyawa yayi ya kalli inda Dijah take a zaune yaganta tana matsa k'afafunta da suka mata tsami dan takuresu da tayi, Ahankali ta mik'e tana yarfe Hanu ta shiga toilet, Alola tayi sannan ta fito, ta nufi wajen akwatin kayanta zata saka tayi Sallah, Kallo Kabir yabita dashi yace "Kinsamin Ruwan Alola? Girgiza kai tayi tana kallonsa, "Ok jeki had'amin Ruwan zafi zakisa, Ta mik'e tana gyara hijabinta, taje ta had'a ta fito tace "Na had'a "Ok taimakamin intashi, d'an jim tayi Sannan ta matsoshi, ya mik'o Hanunsa, ,,,, Da iya k'arfinta takama Hanunsa tana k'ok'arin wai zata d'agashi, d'an yunk'uri yayi kaman zai tashi, Nan ta afko jikinsa, yafad'a da baya akan gadon yana fad'in "Wayyo cikina! Wayyo Mamina!, yunk'urin ta tashi akansa takeyi amma yarik'eta Gam ak'irjinsa, Fusakansa nakan k'irjinta yana d'an goga Bakinsa kan niple d'inta yana "wayyo Mamina! zan mutu cikina?, wayyo Marana, gaba d'aya Dijah ta tsorata jikinta har b'ari yakeyi tana masa Sannu, atunaninta da gaske zafin ciwone yasa yake hakan, Ganin dabaran nashi yana kaimasane yasa yak'ara k'aimi har yayi nasaran zira harshensa cikin Breast d'inta, wai duk azafin ciwo, mutuniyar kam duk da irin wannan ciwo yad'an bata mamaki tana ta jera masa sannu gami da shafan kansa, ta Rud'e sosai har tafara tunanin k'iran Mami, saida yayi mai isansa sannan yad'an nitsu, jin yadaina juya kansa kan k'irjintane yasa ta tazame daga rik'on da yamata ta tashi ta zauna sai alokacin ta lura ya cire mata hijabi ya mirgina akai, Kallonsa tayi tana kare k'irjinta da Hannayenta, idonsa a lumshe kaman ba ita yake kalloba, tad'an tab'ashi "Likita! Ware idonsa yayi duka ya kalleta akasale, yace "Na'am kin had'amin Ruwan? Tad'an cuno baki "Gaskiya inaga ciwonkannan Aljanune nidai katashi kabani hijabina zanyi sallah, Yad'an Marairaice Fuska, "pls inkin had'amin Ruwan taimakamin lntashi kikaini inyi Alola, kinsan jikina ba k'arfi, yafad'a yana mik'a mata hanu, tana rik'eshi ya tashi, ahaka suka shiga tazaunar dashi akan kujera zata fita yace baki ban brush ba, tasa Maclean ta bashi, ya rik'o Hanunta yana d'aga mata gira "tsaya mana kiyi Alola. . "ni nayi Alola yad'anyi Murmushi "ai wannan Alolankin yatashi a tutan babu, kodai Mami tasa ina biyan kud'in Malaman lslamiyannan a banzane? Baki fahimtan komi, Harara tabishi dashi aranta tana tunanin wato abunda yamata d'azu da ganganne yana sanekenan? Alola takuma yi tafita tabarshi anan, sauri2 ta canja kaya, tazo ta haye sallahya, shima yana fitowa yasa jallabiya ya yatada iqama, Bayan yagama Azakar d'insa kaman yanda yasaba aduk lokacin daya idar da salatussubhi, ya juyo ya kalleta sai gyangyad'i takeyi, K'afanta yad'an tab'a ta bud'e ido ta tashi yace "zo ki kwanta ki rama baccin dakika hana kankiyi kika hanani, Ta girgiza kanta tana fad'in aiki zanyi, tashi yayi yacire jallabiyansa, ya kamo Hanunta, "zoki kwanta ki rama baccinki, Dodon naki yana zaune anan zaiyi gadinki, ki kwantar da Hankalinki, "Ni kabarni infita Likita ban iya Baccin safeba, "Karkidamu indai iyawane bakiyiba barin koyamiki yanzu, zama yayi abakin gadon yajawota ya cire mata hijabi yayi wurgidashi, yafara kiciniyar rabata da kayanta, da k'arfi ya ciremata kayan yasamata Rigan baccinta, ya kwanta yajawota ya kwantar da ita kanta yana kan k'irjinsa yadinga mata susa tundaga Kanta har gadon bayanta, tuntana mutsu2 har bacci yayi gaba da ita, Basu suka farkaba har wajen 12:00 na Rana, wayan Mami ya farkar dashi, ahankali ya mik'a hanunsa ya d'aga yakara akunnensa, "Hello Mami, Mami tace "Haba Kabir wannan wani irin Baccine? Kusan sau uku ana kawo muku abun break, anyi knocking anyi knokcing shiru? Ina Khadijah? Ahankali ya zare jikinsa acikin nata yatashi yazauna yana fad'in Wlh Mami jiya bansmu nayi bacci isasshe bane, nace "ina Khadijah? Yad'an kalli inda take tana motsi alaman zata tashi, yasa Hanu yana wasa da gashin kanta, yace "inaga tana falo Mami, batanan, Jinjijina kai tayi ta kashe wayan, Ya gangara da Hanunsa ya shafo k'irjinta, dai2 lokacin ta farka, ta tashi ta zauna, "Mn jeki ''had'a mana Ruwan wanka, hijabinta ta zira sannan ta shiga toilet, ta had'a tafito, narkewa yayi dole saida ta rik'eshi ya tashi, suka shiga bayan gidan tana k'ok'arin fita ya rik'ota "aike zakimin Wankan ni bazan iyayiba, zaro ldo tayi waje "Ni kuma? Wlh bazan iyaba, "To inbakiyiminba wa zaimin? Tunda kikazo jinya aikomi ya hau kanki, "mnnn to barin cire hijabina, kar yajik'e "to yace gami da saketa, tafara kiciniyar cire hijabin tana matsawa da baya tana zuwa jikin k'ofa tayi saurin bud'ewa ta fice da gudu ta rufo k'ofan, kai tsaye bayan gidan falo tashiga tasa key sannan tahad'a Ruwan wanka tashiga tajima aciki kafin tayi wankan tafito, afalon tasameshi rik'e da remote yana kamo tasha, yasha kwalliya cikin jeans da Ash d'in shirt, sai baza k'amshi yakeyi, ta wuce, kwalliya tayi sosai tasa Riga da sket na jan Material, mai bak'in flawers, fashion din jajayen sark'a da abun hanu tasaka, bak'aramin kyau tayiba, tana zaune akan stool tana fesa turare kb yashigo, kallonta yakeyi har ya iso gabanta ya tsaya rai ab'ace yace "kar ki kuskura kisake shiga toilet d'in falo, kinajina? Yanzu inda kin fito kinsamu wani afalonfa? Ko bakijinane bazaki amsaba? Ta dago Ido araunane ta kalleshi, tace "Naji bazan sakeba, "Gud yafad'a ya juya har yakai bakin falo, yajuyo yace ana nocking, kizo kije ki bud'e, daga haka yafice, Saida tasa Hijab taje ta bud'e mai aikin Mami ce ta gaida tare da tambayanta mai jiki, ta mik'o mata abun kari, Tana ajiyewa tashiga kitchen ta d'auko cups,spoons da plates, ta dawo, ta zuba ta tura masa gabansa, ya kalleta "what do you mean? Aike zaki bani baby yafad'a yana d'agamata Gira, zatayi magana ya jawota jikinsa, ya mik'amata spoon ba yanda ta iya haka tayi tabashi kaman k'aramin yaro, sannan ya karb'a ya mannata a k'irjinsa yayi tabata, Bayan sungama ta gyare pert d'in gaba d'aya, tasa turaren Wuta sai k'amshi ke tashi, Ta dawo kusa dashi ta zauna kallonta yayi da Alaman magana abakinta ya jawota ya d'orata akan cinyanshi, yasa hancinsa wajajen wuyanta yana shak'an k'amshin dake tashi ajikinta, idonsa alumshe, yace "What is ur wrong baby? D'an zamewa tayi daga cinyansa tayi k'asa tana kallonsa, shima kallonta yake yana lumshe ldo kaman wanda bacci mai tsanani ya kamashi, Cikin marairaicewa kaman zatayi kuka tace "kace da safe zakasamu Mami kamata magana inkoma, shiru yayi na lokaci suna kallon juna, can ya nisa yana d'an yatsina fuska ya lalumo wayansa, yace "ba Mami bace ta creating Maganan, su Uncle ne barin k'irashi, yana danna waya, asanyaye, ta dafe Hanunsa idonta taf da hawaye, tace "Dan Allah kar kakira Uncle, "To yaya kkson anyi? Dole shine zai san abunyi, Ta girgixa kai hawaye nabin kuncinta, nasan Halin Uncle bazai barniba, Hanunta yakama yana murzawa, "to meye na Kukan Khadijah? Indai bakison ak'irashi to kik'ara hak'uri mana, nan da 'yankwanki za'a d'aura Aurena, ana auren nasan zai sallameki tunda inada Mata, da sauri ta k'wace Hanunta acikin nasa, tasaki kuka mai sauti, k'irjinta sai bugawa yakeyi, Jawota jikinsa yayi yana kissing d'inta tana zillewa, yasa bakinsa a kunnenta, "Tsaban kin tsaneni shine bazaki iya jiran wannan lokacinba? Tureshi tayi tace "Bazan jiraba mezai hana yanzuma ta dawo ta zauna da kai? "ina kikaga antab'ayin haka? "kukan kunsaba har abunda yafi haka kusan ini takeyi ad'akinnan, kai zan iyacewama kwana akwai randa naga tafito ad'akinnan cikin dare ina duba agogo naga 1:19 na dare, K'uramata ido yayi har takai Aya, yasauk'e ajiyan zuciya yana mamakinta, ya tuna Ranan da akayi hakan, Nafisance ta masa waya cewan takasa Bacci sabida tsananin ciwon ciki da takeye na piriod, yace mata ta bari da safe yamata Allura anma tak'i tazo ta dinga masa knocking dole ya bud'e k'ofa yamata, aggagauce yamata baiko bari ta zaunaba yace ta tafi dare yayi, Wato yarinyannan takan samasa idone aduk al'amuransa? Ko kuma tsakaninsa da Nafisane kawai take masa hakan? To meye dalilinta nasamusu ldon? Ganin tana shirin tashine ya jawota yazaunar da ita, "Khadijah meyasa kike da zargi? Da kinga abu sai ki fassarashi yanda ba haka yakeba, Why? Meyasa kike min Mummunan zato, ban tab'a kusantan abinda kike zargina dashiba, inason wannan yazama Rana na K'arshe da zaki daina Zargina da Nafisa, Ya k'arasa maganan yana sharemata Hawaye, "Sannan idan dan zamanki ananne bakiso to ni nasan hanyan dazanbi ki koma wajen Mami, Amma sai kin kwantar da Hankalinki kin nuna ma kowa da son ranki kike zaune dani sannan kinbi duk Umurnin da nake baki, Kisani duk irin son da Mami take miki indai kika fito fili kika nuna mata bakison Kabir tofa son datake miki acikin kashi d'ari zaki b'arar da Hamsin, dan haka ki kwantar da hankali, nan ba da dad'ewaba zaki tafi abunki, koda cuta zata kasheni cikin dare zan san yanda zanyi, Sosai Jikin Dijah yayi sanyi da lafazinsa na k'arshe shima ya lura da hakan, dan haka ya jawota jikinsa suna shak'an numfashin juna, Can sukaji ana niman order, d'agata yayi daga jikinsa yace ta d'auko Hijabinta taje ta duba, Tana bud'ewa taga Sauda da Habib da murna suka rungume juna, Nan Habib ya wucesu yana Murmushi, sai da suka gama Murnansu suka shigo ciki, kusa da Habib Sauda ta zauna ta gaida Kabir, Dijah kuma kitchen ta wuce kawo musu abun tab'awa, sai da ta cikasu da fruit da drinks ta zauna ak'asa d'an nesa dasu ta gaida Habib, Sauda ta d'auki kankana ta kalli Habib Honey ga mutuminka bakinsa ya mik'o tasa masa, yana sha, wani mummuna kallo Kb yajefesu dashi, da sauri Sauda ta b'oye Fiskanta abayan Habib, fito da ita yayi yana Hararan Kb "yi shiru abinki my Soul bud'e bakinki bud'ewa tayi ya d'ago kankana zai samata, Kb ya d'auki goran Ruwa da d'an sauran kad'an aciki ya wurgeta dashi, Habib yayi saurin cab'ewa yana Zaro ido, "Haba Man inda kasametafa? "Ke tashi kifitamin anan, banson Rashin kunya kinaji? Shagwab'ewa tayi "yaya Kb sakamakon zuwa gaishekan kenan? "Eh bana son gaisuwan, "Allah daga yau konazo bani k'ara shigowa nan, "Naji tashi kifita karkisake shigowa, kuma inkika sake wani magana anan zan tashi intakaki, inkina gadaran aurene dake da auren da Mijinkin sai intakaku, Habib ya kwashe da dariya wlh Baka isaba yaya Kb, Sauda kam mik'ewa tayi ta kamo hanun Dijah da tayi Mutuwan zaune tana kallon ikon Allah, "muje mugaida Mami, Suna fita Sauda ta kwashe da Dariya, "wai meke faruwane Mutumiyar naga duk kin wani diririce? "mhhm Aunty Sauda wai dama kowa tayi aure sai tazama mara kunyane? Dariya ta kuma kwashewa dashi "Rashin kunyan me Khadija? Ai dama zama da na miji sai da Rashin kunyan indai wannan shine Rashin kunya, to ai baki ga komiba, inyi kikayi sake yanzu sai wata can ta k'wace miki Miji, Dijah ta tab'r baki "mhmm Allah ya kyauta, Sauda ta rik'o Hanunuta "Khadijah yakamata ki tsaya ki fuskanci rayuwan aurenki wannan game d'in yatsaya haka, kinci wsan taurin kaine kawai irin naku, Dijah ta turo baki, "Ni bawani zaman aure da zanyi kina ga har yanzu yanakan bakansa na auren wancan Banzan, nidai badani za'ayi wannanba, "Waya gayamiki za'ayi auren? Kuma ma in anyi sai me? Ai zamanta daban naki daban, kowa tata ta ficceta, ai zama fa kishiya ba wani abu mai tsananibane illa yakansa mace ta k'ara k'aimi wajen niman Alajannanta, "nifa bazan iyayin abun da kike saninnanba wlh, "zaki iya harma fiye da hakan muje mufito yau zan baki wani Assigment guda d'aya tak, dai2 lokacin suka shiga ciki, da sallama d'akin lya suka fara shiga, [8/4, 4:50 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *Jinjina da Godiya gareku mai tarin yawa,* 👍🏻🤝🏻 *Group d'in Mum Meenat* _(Mijin k'waila)_ *Batul Adam Jatko* _Damata Group_ 3⃣ *Aysha Ali Garkuwa* _Fans Group_ *Huguma Conversation* _Group_ *Sawwama AG* _Group_ *Zuwaira UmmuMaryam* _Group_ *Dijah Qayah* _Fans Groups_ 😍 _And oll *Kainuwas groups Fans* 😍 _Sosai nake jin dad'in zama acikinku_ 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻 _Allah yabar so da k'auna_ 🙏🏼😘 4⃣9⃣ Basu sami Mami a faloba dan haka kai tsaye d'aki suka nufa, zaune take a bakin Gado tana duba wani littafin Addu'o'i, Nan ta musu lzinin shigowa, tun shigowansu Dijah take ta sinne kai k'asa, har suka zauna idon Mami na kanta, Dijah ce ta fara gaisheta tana nok'ewa, Mami ta rik'e Baki "yau Khadijah nikike kunya? Ko me? "Mami Fushi nakeyi, "Fushin me kuma Khadijah na? "Bake bace... Sai kuma tayi shiru tana turo Baki, "Bani bace me? Mami Ta fad'a tana d'an Murmushi, sannan ta dubi Sauda dake Gaisheta, suka Gaisa, Hira ta d'an fara jan Saudan dashi, Khadijah ta cire Hijabinta "Mami meza'adafane? Mami ta kalleta "Na hutar dake da aikinnan Khadijah aikin pertd'in kuma ya isheki, kedai kar kibari Kabir ya koyamiki wannan Baccinsa, tun yana d'an k'ank'ani yake fama dashi har yau baidainaba, tun inatunanin baida lfy ne har nagane d'abi'arsace inaga sai yafara tara yara hayaniyansu zaisa yarage, Kina idar da Sallah inkingama Azkar d'inki ki tashi kifara ayyukanki, Sannan ki tambayeshi in akwai abunda yakeso sai kidafa masa, inkuma yaci Abincinmun shikenan, yanzu tunda kinshigo kuje Sauda ta tayaki, ku masa Cuscus da kayan lambu, "To Dijah tace sannan ta mik'e tana tattauna Maganganun Mami, tana tuno Abunda kb yace *Duk irin son da Mami takemiki, inkika nunamata bakison Kabir Acikin kashi dari zaki barar da Hamsin* nayarda tafad'a k'asan mak'oshinta, Acikin Mintuna kad'an suka shirya k'ayataccen jalof d'in Cuoscous gami da Kunun Aya dayaji kayan had'i kwakwa, soyyayiyar gyad'a, kankana, Dabino, da Cucumber, k'ank'ara tasa aciki, ta ajiye a frich, Sauda ta kaima Mami, Dijah kuma su Kb, tadawo ta kaima lya nata, zaune tasamu lya tana kallo ta'ajiye agefe ta haye cinyanta, zaro ldo lya tayi "Ke kina haukane zaki k'arasani? D'agani ko yanzu inyik'iran Uwanki, tafad'a tana Mutstsininta, Dijah ta tashi tana sosa inda ta mutsineta tana dariya, "lya Ashema baki da k'arfin sisi Ranan kikace in anhad'amu tsere zaki wuceni, "To kisa kud'imana ja'ira natabbata zan baki Kunya, Malam ma da in muna tsere dashi acikin Gida wuceshi nakeyi bari kiji, Dijah ta zaro ido "lya wai tsere kukeyi da Malamd'in? "Mezai hana ancemiki ni bak'auyuwace irinki? Anaso anakaiwa Kasuwa, yo innice da Malam baida lfy k'ofa takashi bani takawa, inan jikin Mijina da yamotsa zance mekakeso? Shiyasa kinganmu muda bamusan Hawan Jiniba, saboda munsan yanda muke tattalin mazanjenmu, basa bamu matsala, sab'anin ku yanzu da sam bakusan yanda zaku zauna dasuba, shiyasa abu kad'an kaga yarinya k'arama wai da Hawan jini, Kidaina nok'enok'e kibi mijinki kinaso kina yauk'i Dijah ta turo Baki "ni bance mikiba lya kinga banso, kuma wayace miki wani hawan jini wani kesawa? Ciwone daga Allah, Iya ta kamo Hanunta, "Tom zo kixauna inbaki Misali da kanki, Yanzu gaki da Mijinki agida d'aya tsawon Lokaci baki tab'a nuna kulawa akansaba matsayinsa Na mijinki, yaci Abinci bai ciba? Ba Ruwanki, yafita aiki ya isa bai isaba? Baidamekiba, Ranshi yab'aci waya b'ata masa? Bakisaniba, Magana mai dad'i baya shiga tsakaninku, bare irin d'an kirsannan na Mata, maijan ra'ayin Namiji, Anma Kullum kina jikin Window kina lek'enshi da wata, duk lokacin da kika gansu tare sai k'irjinki ya buga, kwanan nan naga yabar wayansa a falo kika d'auka kina masa bincike, to gayamin meke haddasa Hawan Jinin? Kicemin sa abun b'acin rai a zuciya, to Amma da kinbishi kin koyamasa Sonki azuciyansafa? Zai saurari wata? To koma zaiyi bazai bari kiganiba, dan gudun b'acin Ranki, anhallici Zuciya akan son Mai kyautatamata, kizauna dai sakarcinki ya kaiki ya baro, tafad'a tana tashi, kinga ni barinyi Sallah kar ya k'ure in kunne yaji,... daga haka tashige toilet, Mik'ewa Dijah tayi akasalance ta fita, tsaye ak'ofa ta iske Sauda tana sauraransu, Hanunta Sauda takama suka k'arasa cikin falon suka zauna, Nafitomana da Abinci, naga shiru baki dawo daga d'akin lyaba, nabi bayanki, Wlh Khadijah Iya kad'ai inzaki d'auki abunda take gayamiki, ina mai tabbatar miki Baki da sauran wata Matsala dan yanzu nima na k'aru a cikin Magananta, Assigmentd'in da zanbaki Khadijah k'waya d'ayane tak, Shine kizamo mai biyayya cikin duk abunda yaya Kb zaisaki duk abunda yace kiyi koda ranki baisoba, Wannan kad'ai nabaki, Sauk'e ajiyan zuciya Dijah tayi tafara cin Abinci tana sauraran Sauda, Hira sukeyi cikin Hikima Sauda take nusar da ita har suka gama cin Abincin Sauda ta kurb'i kunun Aya ta kalli Dijah "Kai anma Kunun nan yayi dad'i Khadijah Sosai Khadijah, "Kin kuwa san sirrinsa? Kai Dijah ta girgiza, Ke duk Macen da tajuri shan wannan wlh ba'ita ba had'a hanya da kishiya ko sun had'a ko zata rainan kanta, Ke wlh ko Nononki bazasu zube, Dijah kam sauk'e kanta k'asa tayi dan ita kam har ga Allah irin wannan Maganan yana bata Kunya, "Waya koyamiki? "Bintalo, ai Aynty Binta inkinje gidanta kullum zaki samu a frich d'inta, Sauda tayi Murmushi, wato har yanzu bakinki bai daina cewa Bintaloba ko? "Wlh, amma dai yanzu nafara Mance Sunan, sai kuma tayi raurau da idonta, Sauda tace lfy? "Baffana Aunty Sauda da lnnata ina matik'ar son Ganinsu, yanzu kusan kullum sai nayi mafarkinsu, ta share k'wallan da ya gangaro mata, Sai kuma tad'anyi Murmushi da kuma Aminiyata Jebu abokiyar k'iriniyata, inason zuwa Ruganmu, inafama da kewansu, tafad'a araunaniya, Cikin tausayi Sauda tace "ki kwantar da Hankalinki Suna cikin k'oshin lfy, zakije kisamesu, Khadijah saura kwana kad'an kigama Makarantanki nasan Mami zata kaiki tunda tamiki Alk'awari, dai2 lokacin wayan Sauda ya hau ruri tad'aga "Helo my Honey, Ayyah Honey kabarni sai can yamma kazo kad'ukeni, Haba mintuna nawane dazakace baka iya zama baniba, can kuma tace shikenan gani fitowa wlh kai kafai daru, Dijah dai tattare wajan tahauyi tana sauraranta, takai kitchen ta wankesu ta ajiye, ta fito dai2 lokacin Sauda da Mami suka fito suna sallaman juna, Dijah tashige d'aki ta d'auki hijabinta tafito suka fita a zaune suka tarar dasu a k'ofan pert d'in, Habib yana fad'in "kokak'i ko kaso Malam yarinya ta maka Game over, tirjewanka na banzane, kuma wannan furucin ko k'aramin yaro yaji yasan fad'a kakeyi, Tsaki Kabir yaja "kaima kasan ban tab'ayin magana biyuba, ince no indawo ince yes, Mik'ewa Habib yayi yana dariya, su Dijah suaka shige ciki dan anan Sauda tabar jakanta, suna shiga ta d'auka suka sake fitowa, Da Gayya Sauda tada'an kwantar da Kanta ajikin Habib da suke magana da Dr Kb, "Honey Mutafi kaji? Hanunta ya kamo suka juya da ido kawai Kb ya rakasu, ya kalli Dijah datake gefen Sauda zata musu Rakiya, yace "Ke Khadijah! Tsayawa sukayo dukansu, suka kalleshi, "dawo yafad'a da gadara (kunsan Kabir) d'an jim tayi, sannan tayi baya, Aunty Sauda sai anjima mungode daga haka ta shige ciki, Habib ya ja Sauda suna dariya suka tafi, yana zaune agun ya sak'a wannan ya kwance, yana kallon wayansa da k'iran Nafisa ke yawo akai, kaman bazai d'agaba, dan so yake ya hukuntata da zaman gidan Meena da takeyi a yanzu, d'auka yayi ba tare da yace komiba, har ta gama magananta, "ok kawai yace yakashe ya tashi ya shiga ciki, Zaune ya samu Khadijah, a falo ta sha kwalliya cikin English wears bak'ak'e Riga da sket masu santsi gami da kwalliyan Net ajiki, sai wani addababben k'amshi takeyi hanunta rik'e da temot tana canza tasha, yi tayi kaman bataga shigowansaba, yatako ahankali ya kwanta gami da d'ora kansa acinyanta, yana kallonta, yana shak'an k'amshin dake tashi ajikinta, ahankali kuma yafara karanto d'an damuwa afuskanta, yamik'a Hanu yana k'ok'arin sawa cikin Riganta, da Sauri ta rik'e Hanun sai alokacin ta kalleshi idonsu ya had'u, "Danna hanaki raka wa incan marasa kunyanne kike fushi? Girgiza kanta tayi to meye? Bakiso dawowa nanbane ko? Girgiza kai ta kuma yi, "tam gayamin meke damunki? "Kainane yake ciwo, "Bake bace kikak'i yin bacci jiyaba, 'Dan Murmushi yayi "wai kam tsoron me kike ne Khadijah, "Ni banason duhune yau a falo zan kwana, "olright da jiyanma falon kika fito kika samu kikayi Bacci ai dayafi miki, yatashi yasauk'a k'asa, yana kallonta, fuska ad'an had'e "Banci Abinciba, yunwa nakeji, ta tashi ta nufi dining ta d'auko kayan Abincin, ta kawo gabansa ta jera, ta zuba masa, da ido ya mata alama da tabashi abaki, saida ya cinye ta tsiyaya masa Kunun Aya, takaimasa bakinsa, yana kurb'a ya lumshe ido yana kallonta, ya had'iye yace "waye yayi wannan Drink d'in? So sweet haka, Murmushi tayi wanda yasa Kb ya shagaltu sosai da kallonta, aranshi kuwa Mamaki yayi wannan shine karo na farko da tayi murmushi ita dashi duk da bai gama tantacewa dashi tayi kokuma wani abun ta tunaba, Hanunta ya Matsa, "Tell me mana, "Nice "waya koya miki? "Aunty Binta "Gud anma yayi dad'i sosai nima zaki koyamin, ta tashi taje ta d'auko masa Magungunansa yasha, yabata pracetamol yace tasha, Ahankali Kabir yadinga janta da Hira har akayi k'iran Magriba suna wajan yayi Alola yayi yace yau zai gwada zuwa masallaci, itama tayi nata har akayi isha'i bai dawoba, tayi wanka ta sa kayan bacci, tasa Hijabi ta shiga kitchen ta bud'e kulan da da'zu Mami ta kawomata guda biyu fefesuf d'in kajine tace mata d'aya nata d'aya na Kb ana ta zauna tafara ci sam test d'in natan bai mataba ji take kaman akwai wani abu aciki gashi Mami tace ta cinyeshi tas kar taba kb, anma inyabar nashi zata iya ci, haka tayi ta d'urawa sannan ta d'auko wani magani a goran da shansa yazama mata jiki dan tun zuwanta Mami take bata wai maganin rigakafin ciwon ciki haka dai take shansa tunda taji zumane aciki, Tana fitowa ta wanke bakinta, tafito ta bud'e sif tana gyara kayan ciki ya shigo, yazauna abakin gado yana danne2 waya, Tagama ta rufe ta d'auki blancket da pillow takai falo, kallo kawai yabita dashi, tana zaune a falon taki anbuga k'ofa taje ta karb'o musu Abinci inji Mami, ta'ajiye sannan tashiga d'akin Akishingid'e tasamu Kb idonsa alumshe, "Likita ga Abincinka, a falo yad'an zaro ldo "Falo? Ai daga inda akayi lsha'i bana zama afalo tsoro nakeji dan nasha jin ana dariya, Ranan kamma susan Kule akamin da natashi zan gudu aka k'aramin da Rank'washi, tundaga lokacin bana gangancin zaman falon, ki d'aukomin Abincin pls yafad'a da sigan tsoro, Khadijah wanda tunfara Maganansa take b'ari jin yace ta d'aukomasa, ai dagudu tayo jikinsa ta rushe da kuka, "wlh bazanjeba saidai kar kaci Abincin wato ni inje su shek'eniki ko? Yan b'oye dariyansa, yace "inaga ke bazasumiki komiba, k'ara rik'eshi tayi, "Allah saidai kaje, "Ok barinyi Addu'a sai ind'auko, tana zaune yashigo da sauri yana zare ido ya ajiye kayan Abincin, "Sunmaka dariyanne? "a'a nadaiji kaman Motsine, zama yayi yaci Abincinsa tana zaune abakin gado tana kallonsa, har yagam yaje yayi wanka yazo yayi shirin kwanciya, Yana hawa gadon ta sauk'a baice mata komiba ya kwanta ya lullub'u wayansa ya d'auka yana danne2 yanaganin ta fara gyangyad'i ya kuna audio na kukan Kuliya yayi saurin turawa k'asan gado, ai asba'in ta ware idonta tadaka tsalle tahaye Ruwan cikinsa, d'ago kai yayi fuska ad'aure "Meye Hakan Khadijah? Lfy kuwa? "Kuliya... Likita... Kuliya ad'akinnan nashiga uku, tasaki kuka, Rungumota yayi yasata cikin Bargon yana fad'in "Yasalaam nima naji kota ina tashigo oho? Saida yaji ta manne ajikinsa, ya tura hanu yayi stoping audion, yanajin yanda k'irjinta yake bugawa da sauri2 ya kashe hasken d'akin yana d'an wasa da hanunsa abayanta har bacci mai dad'i yayi gaba dasu, K'iran k'arshe na asubah ya farkar da shi agaggauce ya tashi yashiga toilet yayi Alola zaune yaganta akan gadon tana zaro ldo "Likita kafitar da kulen "Eh cikin dare na bud'e mata k'ofa tafita, yafad'a yana saka jallabiya da sauri yafita dan yakusan Makara, Saida gari ya fara Haske yadawo, afalo yasameta tana shara yakama hanunta yashiga da ita kai tsaye gado yakaisu zatayi Magana ya manne Bakinsa danata ahankali yake tsotson Lips d'inta har bacci ya d'aukesu, wurin 11:00 ta tashi agggauce tashiga kitchen ta had'a musu abun kari tafito tagyare gidan tas ko ina k'amshi ke tashi tayi wanka tayi kwalliya cikin doguwar Rigan shadda dark blue da akamasa aiki da light blue zare, sark'a da 'yan kunne Gold tasaka tafita dan zuwa gaida Mami ta d'anjima awajen kafin tadawo a falo tasameshi har yayi wanka yana sanye da dark blue jeans da ligth blue d'in shirt mai dogon Hanu, da hanu yakitota ta k'araso jikinsa, "ina kikaje? "Wajen Mami, "da izininwa? Shiru tayi tana wasa da zoben hanunsa da yarik'eta dashi. "Karkisake fita bada izininaba, kinji? Ta gyad'a Kanta "kin karya? Ta girgixa kanta "Ok d'auko, mu karya, Bayan sun gama tana kitchen tad'anji hayaniya Alaman wasu sunshigo falon, lek'owa tayi taga Uncle, Habib ,Mami, Abban Habib da Sani, Fitowa tayi cikin nitsuwa ta durk'usa gaidasu, sannan ta mik'e Uncle yace "Zauna Khadijah ai zuwan nakine, Dam taji gabanta ya yanke, ta koma ta zauna kanta ak'asa, Uncle yayi gyaran Murya, wannan daga office d'in Ss yake, yanuna wani matashi dake zaune kusa da Sani sai yanzu ta ganshi, Yacigaba akan Maganan gubannan da Kabir yaci, dama anbari ne sai yasmu k'arfin jikinsa, to yanzu Aluamdulillah yad'an warware dan haka daga yau za'acigaba da bincike har agano kan abun yanzu haka daga office d'in muke Nafisa da iyayenta suna can, bincike ya nuna cewa ke kika karb'o caked'in daga gun da akayi, kinga kenan bincike ya hau kanki, shiyasa mukazo da shi dan sun buk'aci ganinki a office d'in dan ki amsa tambayoyin da zasu miki, Cikin tashin ahankali Dijah ta d'ago ido duk sun kad'a sun rine, suka had'a ido da Kabir wanda tashin hankalin fuskansa yafi nata, kai yad'an girgiza mata ahankali alamun kar ta nuna damuwa, Uncle yace "karkidamu Khadijah tambayace kawai za'a miki, ki amsa, kinji, Kabir yadawo da kallonsa ga ss d'in da idonsa kekan Dijah wani bak'in cikine yaji ya kamashi, yayi mugun b'ata Rai yace "Uncle ina niman Alfarma abarta nan da kwana biyu inna dad'a jin k'arfin jikina zan kawota da kaina, ss d'in yace "No Ranka ya dad'e kabari akaita yanzu bawani abu mai wahala bane duk wa inda akae tuhuman yanzu haka suna can har da ita wacce tayi abun, azafafe Kb yace "wlh ba inda za'aje da ita malam badakai nayi maganaba, nace zan kawota jibi inzaku iya bari zuwa jibin to inbazaku iyaba kuna iya watsi da case d'in tunda akaina keyi anma wlh ayanzu ba mai fita da Khadijah, "I'm sory sir wannan case d'in bazai tab'a yiwuwa awatsar dashiba koda kace bakason ayi yanxu hak'k'inmu ne muyi yanda mukaso, Kb zai sake Magana Mami tamishi tsawa "ya isa Kabir ba hayaniya mukace kamanaba pls abi abun ahankali, ta kalli ss d'in "kuyi hak'uri zuwa jibin kaman yanda yanima, "Ok Ranki ya dad'e kinsan ban isa inje insamu oga da wannan maganaba saidai in zaki k'irashi, "Kar kadamu zan maje da kaina inmasa bayani, Abban Habi yace "Shikenanma hakan zaifi, "kai Kabir jibin k'arfe nawa zamu jiraka,? "1:00 "baka isaba bazamu kai har d'aya awjenba, duk abunda kukeyi katabbatar kun iso 9:00 daga haka Ya mik'e "mujenku, Gaba d'ayansu suka fita, Kabir ya kalli Dijah har yanzu kanta asunkuye, yace "zo Khadijah bata d'agoba bare yasa ran zata zo, ya matsota ya d'ago kanta hawaye yajik'e mata fuska, yad'an yatsina fuska, "To yanzu meye abun kukan? Ke sam kuka baya miki wahala, k'wace fuskanta tayi takalleshi "Dole kace haka tunda kun had'a baki kunsani cikin case, wlh Allah yana kallo zai bimin kadi, D'an ciza lips d'insa yayi yana jin zafin furucinta, ya jawota jikinsa, "Duk k'iyayyana dake Khadijah bazan miki hakaba, to innayi meye ribaana? Kidaina zargina mana pls banji dad'in wannan maganaba, yana share mata haye yana d'an murmushin k'arfin Hali dan yanaga tabbas shima anyi amfani dashi saidai sam shi bai gane ta ina abun yazoba, duk dahaka yanaga bai dace tagayamasa hakaba Ta zille ahanunsa zata tashi, ya kuma rungumota jikinsa, yafara shinshinta, ji yayi yana niman ya susuce, ahankali ya d'ago fuskanta suka zuba ido ma Juna, "Khadijah idan kinje karki nuna alamun tsoro ko damuwa afuskanki wlh wannan ba k'aramin case bane, ki ware kiyi bayani iya abunda kika sani, Allah yana taare dake, "yana tare da masoyiyar kanma ai Malam nika k'yaleni kar kawani min dad'in baki, meyasa kukace inkarb'o? Baku da k'afane? Tsakani da Allah inba shiriba, meye nasani cikin shirginku ina mak'iyiyarku, kusan Ranan yin abun naku, akunnena naji kanacewa *Natsani wannan yarjnyan kuma har Abada bazan sotaba, tsarina da nata ba d'ayabane,* itakuwa baki da baki tacemin wlh sai taga bayana muddin tana numfashi sai na toxarta, To dan me zakusani cikin shirginku? Inba dama had'in baki kukayiba? Sau nawa kana cewa Mami ta mayar dani garinmu? To ai inba ta mayar dani adad'in raiba yanzu Allah yakawo hanyan tafiyana, nima nagaji da Rayiwan gidannan, nayi Alk'awarin duk randa nabarshi sai nayi sujudishukri, yanda katsaneni bakason Ganina nima Likita basonka nakeyiba, kanacin Albarkacin Masoyiyata Mami ne kawai. Dafe kai Kabir yayi yaji gari na juya masa up side down, tuni kansa yadinga sarawa, yanajin kukanta acikin k'wak'walwansa, *K'ak'a sara k'ak'a ga Akuya ga kura* 😵😲😲😲😲😲 *Ummu Fatimace* 😘😘😘 [8/7, 6:26 AM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 5⃣0⃣ Zubamata ido yayi kaman soko yake kallon kukanta gwanin tausayi, sunan Baffa da innanta take k'ira, Yana rik'e da Kansa ya mik'o Hanu zai jawota tayi saurin zillewa baiyi Nasaran kamotaba, ta kife kanta ajikin kujera, tana sheshshek'a, Ya matsota ya Rungumota da duka Hannayensa, ya kwantar da ita akan Damtsen Hanunsa, ya kalleta gaba d'aya fuskanta yayi jaa, ta gama fita ahayyacinta, yama Rasa ta ina zai fara Rarrashinta, dan haka yafara d'an Hura mata iska a fuskanta, ta mik'o Hanunta zata ture Bakinsa, caraf ya rik'e ya tsunta biyu abakinsa, yana tsotsansu a hankali yana kallon k'wayan idonta da suka fara Lumshewa, yasa Hanu yana sharemata Hawaye a hankali kaman mai tab'a kan ciwo, sai da yagama sharemata tas ya maida Hanunsa kanta, yana kwantar da gashin kanta, yana cigaba da tsotsan yatsunta, yana lumshe ldo, wani irin pilling yakeji na tasomasa ahankali, jin yanda take sauk'e ajiyan zuciyane yatabbatar masa da cewa tayi Bacci, tsawon lokaci yana ahaka sannan ya zare Hanunta a bakinsa, yana cigaba da shafa kanta aransa yana tunani, Dama haka Mata suke da Rikicin Ganganci? Ko dai Khadijah ce kawai hakan dayake dama ita Halinta dabanne?, indai kuwa haka duka Mata suke lallai zama dasu matsalane, shi yaushe zai iya irin wannan fitina, Shima yaushe yagama Rarrashin kansa? Kallonta yakuma yayi sai sauk'e ajiyan zuciya takeyi acikin Baccin tana k'ara lafewa ajikinsa, yashafi kumatunta Ahankali yana 'yar Murmushi, "Khadijah Case! Yanzu kinsani dole sai nafita nimomiki Magani, dan wannan kuka dole ciwonki ya tashi, Why? Why Khadijah, ya fad'a ahankali yana kwantar da ita, akan pillow ahankali yana tsoron kar tatashi, Ya tashi ya shiga Bed Room, wanka yayi sannan ya d'auko Maganinsa yasha ya fita, yana shirin sa key ya bud'e Mota, Mamy ta shigo tsayawa yayi yana kallon Motan Har driver yayi perking, ta bud'e tafito, ahankali yake takowa har ya isota, kallonsa tayi anitse, yace "Mami Sannu da dawowa, "yauwa Sannu Kabir! Lfy dai ko? Ta tambayeshi cike da kulawa, yad'an shafa kansa yana d'an Murmushi, "lfy Mami, "Anyah Kuwa Nagankane duk awani firgice Kabir, inazakaje? Naga kana k'ok'arin Bud'e mota? D'an gyara tsayuwa yayi yana kallonta, "tun fitanku Mami, Khadihah take ta Kuka, sai yanzu Bacci ya d'auketa, shine zanje nan phermarcynmu nimomata Magani, dan na wajena ya k'are, d'an jinjina kai Mami tayi hakanan taji duk tausayinsu yakamata, tad'an ja Numfashi, "To Amma ai da ka aika aka karb'o Kabir dan kaima har yanzu jikinka ba wani k'arfi yayiba, "No Kar kidamu Mami daganan ba inda zanje zandawo, to shikenan kasa driver yakaika, baison Musun yayi yawa dan haka ya Amince badon yasoba, yaso ace shi kad'ai yaja motan ya tafi, Har ya dawo bata farkaba, dan haka ajiye maganin yayi ya fita ya shiga wajen Mami, Daf Mariba ya shigo, azaune yatarar da ita tak'ura ma T.v ido sai sauk'e ajiyan zuciya take da Alama yanzu ta tashi, Tsayawa yayi akanta hanunsa soke cikin Aljihunsa, yazuba mata ldo yana nazartan yanayin Numfashinta, ta d'auki d'an kwalinta ta d'aura ta tashi batare da ta kalleshiba, binta da ido yayi har ta shige Bedroom, ya tab'e Baki gami da jan Numfashi ya zauna akan Kujera ya d'auki Remot yana canza tasaha, Yana Kallon CNN yaji ana k'iran Magrib ya Rage volume d'in T.Vn Sanna ya shiga bayan Gidan Falo yayi Alola, ya tafi Massallaci, Yana idarwa ya dawo, sab'anin yanda yasaba sai anyi lsha'i, da Sallamansa ya shiga bed room, Khadijah tana zaune kan sallahya, ta kifa kanta ajikin Gado, Daf da ita ya zauna abakin Gado ya d'ago kanta ya kalli Fuskanta, Hawaye na bin Hancinta, ya zare Hijabin ya ajiye agefe, Ahankali yak'ira Sunanta, D'agowa tayi ba tare data Amsaba, ya Girgiza kansa, "Haba Khadijah meyasa baki jin Rarrashi da ban Hak'uri? ya zamo k'asa suna Fuskanta Juna, yaci gaba, "indai wai dan Maganan Office d'in C l D da akace zakije dan Amsa tanbayoyine bakiso, indai shi yake saki irin wannan Kuka Na janye Maganan Zuwan naki, ki kwantar da Hankali ba inda zakije koda hakan yana nufin za'amin wani Hukuncine zan d'auka, pls is Ok, kukan ya isa hakanan, ya k'arashe yana Murza 'yan yatsunta, K'wace Hanunta tayi tana hararansa, "Danme zaka hana cikan Burinku akaina? Bayan wannan shine plan d'inku, bana buk'atan ka hanani zuwa Koma inane, koda hakan yana nufin salwantan Rainane zan je, daganan kai da Masoyiyarka sai ku dafa shinkafar Murna, Bak'aramin zafin Magananta Kb yajiba har cikin Ransa, K'ank'antar da idonsa yayi cikin zafin Rai yace "Ke Khadijah kar kiga ina lallab'aki kiyi tunanin kinsamu wata dama na Rashin kunyane da zaki zage kina gayamin magana haka, Wacece ke? Da har zanyi wani buri akanki? Ko kina tsammani akwai wata manufa da nake dashi akanki wanda sai ta wannan Hanya zan cin mata? In baki saniba kisani tsawon Rayuwata bani da wani abokin Hamayyan da natab'a kusantansa da sharri sai dai ni amun, ki iya Ma Bakinki, kar kiga ina lallab'aki dalilai biyu yasa hakan nafrko ur are My peciant na biyu, so nake in sauk'e nauyin da Mahaifiyata ta d'oramin banda haka ba wani dalili, Ya d'anja fasali sannan ya kuma kallonta, ya d'an sassauta murya "inkuma dan zamanki anane yasa kike niman d'agamin Hankali Khadijah barin k'ira Mami sai kikoma gurinta indai hakan zai saki daina d'aga Hankalinki, ya fad'a yana lalumo Waya, D'a Jim tayi tana tunani, Sannan ta dafe Hanunsa da yake Rik'e da Wayan tana sheshshek'a ya d'ago suna kallon juna d'an ciza gefen lip d'inta na k'asa tayi idonta taf Hawaye, tana girgiza kanta Ahankali tanason tayi Magana amma takasa dan duk abunda za'ayi sam bata son tasako Mami aciki, wani lrin tausayinta yaji yana ratsashi ta ko ina, ya ajiye wayan agefe ya jawota jikinsa, "Wlh Khadijah bani da Hanu cikin cutar da ke kiyarda dani kuma na miki Alk'awari insha Allah bazan bari ki cutuba, Banason Kuka arayuwana ko k'aramin yaro banson inga yana Kuka, pls take it Easy, ba abun tada Hankalibane. Yayi shiru yana Kallonta So yake yaga ta saki ranta, wani dabarane ya zomasa dan yasan da haka zai sha kanta, yad'anyi Murmushi yana Kallonta yace "Ga wani Albishir game da Baffanki, yasa bakinsa dai2 kunnenta ya fad'amata wani Magana, ta d'ago ta kalleshi tana Murmushi da gaske Likita? D'agamata Gira yayi yanajin wani abu nayawo cikin jikinsa, wanda yarasa gane meye, wani irin Murmushi tayi ta kwanta ajikinsa, ahankali tace "Kayi Hak'uri bazan sakeba da mamaki ya lek'a fuskanta, yanason tabbatar da cewa Khadijahnce kuwa tayi Maganan, har yanzu Fuskanta na d'auke da Murmushi aransa yayi tunanin wani lrin sone haka Khadijah takeyi ma Baffanta, "Ina zuwa yace sannan ya fita ya dawo da Kwalin fresh milk ya tsiyaya mata ta sha sannan ya b'alli Maganinta yabata, Ya tashi ya tafi massalaci dan anyi k'iran isha'i, bayan ya idar sai da yaje ya sallami Mami kaman yanda yasaba, yadawo alokacin Khadijah har tayi wanka tayi shirin Bacci tana zaune ak'asa, Shima shirin yayi sannan ya had'a Alluranta yana zaune abakin gado yace "Khadijah Bismillah, ta zaro ido "Gaskiya Likita bazakamin Alluraba pls banso wlh, kallonta yakeyi yasani yanzu abune mai sauk'i tafara masa Kuka dan haka ya ajiye Alluran, yace "to shikenan inbakiso zo kiji, ba Musu ta taso, d'an nesa dashi ta zauna, ya kwanto da ita jikinsa yana d'an Romace d'inta, ayanzu ta saba da irin wa innan Abun nashi, dan haka ta lafe ajikinsa, cikin dabara ya janye Riganta ba ta ankaraba sai jin shigan Allura tayi ta zabura zata sa ihu ya had'e bakinshi da nata, tsawon lokaci kafin ya ajiye Alluran ya gyaramata kwanciya ya rufa musu Bargo. *Ummu Fatima ce* 😘 [8/9, 9:11 AM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 5⃣1⃣ Yau Laraba, yaune Ranan da Kb yace zai kai Dijah Office d'in Ss, Misalin k'arfe 8:15am Mami ta k'irashi, Cikin yanayin Bacci ya d'aga Wayan ya kara a Kunnensa, yana fad'in "Helo! "Au Bacci kukeyi Kabir? Kamanta yaune wa'adin daka d'auka? Kallon Dijah da tayi luf kwance a k'irjinasa yayi, Baccinta take bil hak'k'i, yad'an Matsar da ita ya d'ora kanta akan pillow, yana k'ok'arin tashi Mami tace "Ina Khadijahn? Cikin in ina yace "Barinje ind'agata, "Oh yanzu saboda Allah sai da kadage ga koyamata Baccinka na Safennan? Yayi kyau tafad'a gami da kashe wayan, Tashi yayi yashiga wanka, batare da yad'agataba, yana fitowa yatsaya yana dubanta, d'an juyi tayi jin batajita ajikinshiba yasa ta bud'e ldi, ya kauda Kansa yacigaba da shiri, ta maida Kallonta kan agogo, zunbur ta mik'ewa da Sauri ta shiga wanka, shirinsa yayi cikin, Fara k'al d'in shadda yasa Riga da wando wanda tasha aiki da bak'in zare yasa Ba'ikin Hula, Yad'aura Agogo mai Bak'in Fata, ya d'ibo bak'ak'en cover shoe d'insa a hanu ya fito falo ya zubasuu agefe sannan ya haye daining, yana cikin karyawa, Khadijah ta fito cikin fararen Leshi da aka musu kwalliya da bak'in zare d'ad'd'aya ajiki, iya powder kawai ta shafa, sai kwalli da ta zizara sai kuma d'an Man baki da tashafa, Tun fitowanta ya kafeta da ido har ta isoshi, sadai yafi mayar da Hankali sa kan hanuntan da take Rik'e da Bak'in Gyale, ta kalleshi kaman mai ciwon baki, tace "Zanje Gaida Mami, wani wulak'ancaccen kallo yabita dashi ya kau da kansa, adak'ile yace "kizo kiyi Break tukun kaman tace ta k'oshi, sai kuma taja kujera ta zauna, d'an cakala kawai tayi ta tashi zuba mata ido yayi aransa yana girmama taurin kai da rainin da ta masa, dan inba hakaba ba abinda zaisa ta d'auko gyale, rai ab'ace yace "meye wannan ahanunki? Kallon Hanuntan da yakallan tayi, sannan ta warware gyalen ta yafa akanta, kansa ya gyad'a Sannan ya mik'e yana fita yace "Idan kin isa ke Mara Kunyace, Dan Allah ki fito da wannan Abun, daga Haka ya bud'e k'ofa ya fita, Yanufi pert d'in Mami, Tsayawa tayi agaban sif ita kad'ai sai surutu takeyi "Danma yaga ina biye mishi shiyasa yake wani takuramin, Gaskiya Aunty Sauda bazan iya abunda kika saniba, haka kawai mutum yadingamin Abu kaman shi ya haifeni? B'ak'in Hijabi ta zira ta d'auki Takalmi da jakanta bak'ak'e ta fito ta shiga pert d'in Mami, a Falo tasamesu dukansu har da iya suna Magana, Kusa da Mami ta zauna ak'asa ta gaidata, "Khadijah wato kin biyewa Kabir ya koyamiki Baccin safensannanko? Abunda sam baki iyaba, d'an Murmushi tayi tagaida lya, Mami ta tashi tana kallonsu nikam barin wuce sai kun iso, ta d'auki jakanta tafita, Kallon Dijah yayi da ta gyara zama tana kallon T.V wani b'angare na zuciyanta cike da fargaban abunda ke gabanta, ko ya zata k'are da wannan Sharri da akeson d'oramata? Mik'ewa Kabir yayi yafita ba tare da yace mata komiba, "Ke Khadijah tashi kutafi, indai kinje kisaki ranki sosai kiyi bayani banda wani kame2 kinji? Iya ta fad'amata, Tashi tayi tana Amsamata da kai, tabi bayansa, zaune tasameshi cikin Mota ya kifa kansa da sityari, ta bud'e ta zauna. Jan Motan yayi ba tare da ya kalletaba, dan Zafinta yake ji aransa, Zuwa yanzu ya kamata ace ta ajiye Maganan sa gyale ba sai yayi Maganaba, tunda yajima yana mata Nasiha akan hakan, Sai da Sukayi nisa sosai, Kabir yace "Yanzu inkinje me zakice? Adak'ile tace "Abunda suka tambayeniman, tab'e Baki yayi gami da d'an Murmushi, bai sake ce komiba har suka isa, yayi perking, sannan suka fito atare suka jera, Tunda ga Nesa Nafisa ta hangosu wani lrin fad'iwan gaba taji Kabir d'inta da Wannan yarinyan da ta tsana Aduniya, Kallon shigansu takeyi cikin tashin Hankali, Anyah Kabir bai fara son yarinyannanba? Ta tambayi kanta, Cikin girmamawa Kabir ya gaida su Uncle, kowa ya hallara a wajen su kawai dama ake jira, kusa da Dijah ya zauna, yana d'ago idonsa suka had'u da na Nafisa, kallon tuhuma sukeyi wa Juna dukansu biyun, Mintuna kad'an da isansu, mai Binciken ya zauna, d'an gyaran Murya yayi ya Kalli Kabir " Ranka ya dad'e Barka da Zuwa ya k'arfin jikin? "Alhamdulillah Kb ya Amsa, mutumin yacigaba, "Ankawomana wannan case yau kwana 8 kaman yanda kasani, anma bamusamu gudanar dashiba sai yanzu saboda Rashin lfynka, duk da Mun Gudanar da wasu Bincike, akan wanda abun yashafa ita wannan kad'ai muke jira dan mu cigaba, Idan Munyi Nasaran gano komi zamu tarkasa masu laifin Kacokam mu mik'asu kotu, Yad'an gyara zama ya Kalli Dijah, "Yan Mata meye Sunanki, "Sunana Khadijah Abubakar mai d'ori, "Munsamu lbrn kece kika karb'o cake d'in Bikin Kabir da Nafisa, ko zaki gayamana meye tsakaninku da shi, "Yayana ne ta Amsa a taka'ice, "To meye Wannan yayan naki ya miki da har kike sha'awan salwantar dashi ta hanyan sa masa Guba? D'ago idonta tayi da d'an tsoro ta kalli Kb shima itan yake kallo ido waje da kai yamata Alama da ta Amsa, ta dawo da kallonta ga tambayan. Tace "ko d'aya bansa wani abu acikin cake ba hasalima ni idona baiga cake d'inba, Aranan da abun ya faru, har na shirya zan fita Mami tace sunce inkarb'o musu cake, saboda Amaryan ta fita, kuma inba aje yanzuba mai yin cake d'in zata fita, bansan meyinba bansan inda takeba, akace wai Driver yasan komi, shi yakaimu me cake d'in agabansa tacemin bata gamaba injira ta shigar dani wani d'aki har bacci yad'aukeni wayan Driver ne ya d'agani na fito ko kallonta banyiba dan b'acin ran jiran da nayi bansamu naje inda zanjeba, kai tsaye gaban Mota na shiga nace masa mutafi kobata gama ba insun matsu zasuzo su karb'i abunsu, nikam na gaji da jira, ita da Kanta ta bud'e baya ta ajiiye tana ban hak'uri, ban ko kulataba muka tafi, muna isa nafita na shiga cikin Gida ba tare dana waiwayi wani cake, ban san ya akayiba suka d'auki abunsu, Jinjina kai kowa ya shigayi a wajen Banda Nafisa da iyayenta da suka kusa bushewa, mai tambaya ya gyad'a kai ya kalli Mata meyin cake yace "Haka akayi? Cikin tashin Hankali ta gyad'a kai alaman Eh, Gud "Yanzu ina Drivern? Mami tace "yana waje shi ya kawo ni, Nan yasa aka shigo dashi, Yanda Khadijah tafad'a game da yanda cake d'in yazo haka shima yafad'a Ya tambayeshi waya d'auki cake d'in? Yace Khadijah tana shiga Nafisa da k'awarta suka iso wajen Nafisan ta bud'e Motan k'awan ta d'auka suka tafi, Tun Kafin mai tambaya yakuma cewa komi, Alhaji Ya'u yace "k'arya takeyi ba abinda ya had'ata da Kabir, Kabir ba yayanta bane, Mijintane da aka musu auren dole bayi so bata so, Uwansa ta had'a, Da sauri Mai tambayan ya d'ago kai yanabin duk 'yan gurin da Kallo cikin Mamaki, Alhaji Ya'u sai Murmushin Mugunta yakeyki Musamman da ya hango tashin Hankali a fuskan Kabir da Mami, Cikin Rud'ewa Kabir yake kallon Dijah so yake ta kalleshi duk da baisan me zaice mataba, Itakuwa idonta nakan Mutumin yana ta Rubutu, jim kad'an yad'ago ya kalli Dijah, "Kikace min Yayankine? Ashe ba hakabane, D'an Murmushi tayi tace "Amatsayin k'anwa, Dr da Aunty Nafisa suka aikeni ba amatsayin Mata ko kishiyaba, in hakane ai kishiya bazata aiki kishiyaba, tunda Mami ta kawoni ahanunta nake amatsayin 'ya ba sirikaba, dan haka naje ma Aunty Nafisa aikane amtsayin k'anwarta kuma k'anwar wanda zata aura, Kuma ta yarda dani bazan cutar da ita bane shiyasa ta tsallake sauran 'yan'uwanta har da k'awayenta duk da ansan a Al'adan biki k'awayen Amarya suke da Hakk'in irin wannan abubuwa, anma dan tasanni tasan cewa bazan cutar da ita ba yasa ta aikeni, irin wannan aika me muhimmanci, Gyad'a kai Mai tambayan yayi cike da Gamsuwa, Kabir ya sauk'e b'oyayyen Ajiyan Zuciya, Burinsa d'aya Kar wa inda suka had'a wannan abu suci Nasara musanman yanda aka had'a dashi, dandai yasa cewa daga Dijah har Nafisa ba wacce zata sa Guba dan ta cutar dashi, dazasuyi hakan da tuni sunyi, Alhaji Ya'u zai kuma Magana, ya d'aga masa hanu, "Malam kabari inmunzo kanka kafad'i abunda zaka fad'a, Ya dawo da Kallonsa ga Dijah "Khadijah anmyanzu munsallameki zamu cigaba da Bincike in buk'atan nimanki yazo zamu nimeki, "Ke Nafisa duk da Abinciken da muka gudanar bamu sameki da Hanuba, zamu cigaba da bincike dake sabida kece jigon komi, Sannan zamu gayyato wannan k'awa taki da sunanta ya fito har sau Uku acikin cased'in zamu zauna da ita Azama na gaba, Kabir ne yayi saurin mik'rwa, yace ma Khadijah "Lest go, ta tashi suka kama hanyan fita, har wani tsima Nafisa takeyi, ji take kaman ta tashi da gudu ta Mangaje Dijah, A bakin gate Kb yayi perking bai shigaba dan yau yana son ya lek'a wajen aiki, ya juyo da Kallonsa ga Khadijah da take ta fushin da baisan dalilinba, Yad'an tab'e Baki "yau hankalinki ya kwanta? Kin gane cewa Kabir da Nafisa basu da niyan cutanki? Turo Baki kawai tayi tace "Mhhmm, Ya kamo bakin da yatsunsa, yace "Anmafa kin ban Mamaki banzaci zaki iya kare kanki hakaba, Ashe kin iya Magana, ya fad'a yana mik'a Hanunsa ya bud'e mata k'ofa, "Ki shiga Gida nizan fita, da sauri ta wurga k'afanta waje ta fice, Kabir bashi ya dawoba sai yamma, agajiye yashiga pert d'insa, Bai samu Khadijah ananba har yayi wanka ya fito cikin Jallabiya bak'a dai shek'e takeyi kaman anyi b'arin Mai, sai Sassayan k'amshi ke tashi ajikinsa, ya nufi sashin Mami, a d'akin lya yaji Muryan Mami dan haka ya nufi can da sallamansa, dukansu suka Amsa, Mami tana zaune kan sofa iya tana zaune abakin gado Khadijah tana kwance ta d'ora kanta a cinyan lya tana mata susa cikin gashin Kanta, Kusa da Mami ya zauna yana fad'i "wash! Mamina, Mami takai Hanu ta shafi Gashin kansa, tace "Sory Son! Kaje Office ne? Hakanan yaji Bakinsa na fad'in k'arya, "A'a Naje Midical chekup ne, Mami tace "olrigth ince dai ba Wani Matsala? "Nothing, ya fad'a gami da mik'ewa haka nan ya tsinci kansa da jin kunyan k'aryan da yayi, dan Haka yaji yabar gun tun ba'aganoshiba, Iya tace "yanzu ina zakaje? Ya shafi cikinsa yana fita yace "Yinwa nakeji, A falonsa ys zube yana tambayan Kansa dalilin k'in sanar da Mami aiki yaje, Ahaka Khadijah ta shigo da kayan Abinci ta jera sannan ta nufoshi, agefenshi ta tsaya, kaman mai shirin komawa tace "Ga Abincinka, da Hannayensa biyu ya kamo k'ugunta ya d'orata kan cinyansa, yana kallon k'irjinta, "Me kikaje yi a sashin Mami? Yayi Tambayan cike da tsarguwa, kallonsa tayi itama batasan ya akayiba taji bakinta nacewa "Nazaci kafara zuwa aikine shiyasa nakoma, Kafeta da ldo yayi hakanan yaji zuciyansa cikin Rashin jin dad'in Magananta, ahankali ya zamar da ita gefe "jeki kawomin Abincin nan, ya fad'a Ransa adagule, tunawa yayi zuwansa Office, hakanan ya tsinci kansa da yawan tunaninta, sai gashi ita har Murna take zata barshi, "Allah Nagode maka da ban tab'a Son yarinyannanba, dan da nayi k'oshin Wahala, Allah kasa kar na tab'a sonta, Gobe zance Mami zan koma aiki ki tattara kikoma abunki nima inhuta ba ahunda kk min sai sa Ciwon kai, ya fad'a yana lumshe idonsa, Ajiye masa Abincin tayi sai tura baki takeyi tana Kallonsa yana loma, ajiye spoon d'in yayi ya kalleta yace "lfy kuwa khadijah? Tab'e Baki tayi "ai nazaci bazakaci Abincin Gidanan bane dakaje can bata bakabane? Da Mamaki yace "Can ina? "Mhmm ai nagane gurin Nafisa kaje ba wani Medical chekup, duk takardun ka na Asibiti sunan ba kad'auki ko d'ayaba, ai dama naga kallon dakukayi ma Juna acan inda mukaje, Mamakine ya hana shi furta komi illa kallo da yake binta dashi, itakuma sai k'ik'kifta ido takeyi tana jiran mezaice dan tsaban wani irin kishin da takeji ji take kaman k'irjinta zai b'alle, Ahankali yasauk'e ajiyan Zuciya ya tsiyayi Drink yasha, ganin bazaice komibane yasa tashige bed room, shidai ldo kawai yake k'walalowa, yana tunanin irin badak'alan da sukayi da Nafisa d'azu awaya akanta, "Cab Ni Kabir yaushe zan iya irin wannan? *Ummu Fatimace* 😘 [8/11, 3:51 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 💙❤💛💚💜🧡 *Zuwaira Ummu Maryam Nagode Nagode Allah yasakamiki da d'umbin Alkhairi yaba da Lada Bazan iya kwatanta miki lrin farin cikin danajiba, na wannan kara da k'auna da kika nunamin saidai ince Allah ya Raya mana Su Maryam da imani Allah yabar zumunci* 😘 ❤🧡💛💚💙💜❤ _Hausawa sukace so me sonka koda karene_ _wannan haka yake anma inkaren ba mai cizobafa_ 😳😳 *Group d'in Sawwama AG bazan gaji da jinjina mukuba da fatan Alkhairi agreku baki d'aya* 😘 _Mumy Manal gataki_👍🏻 5⃣2⃣ Yau take Juma'a Haji Babban Rana, Ranan Maza da Mata, Ranan da Allah yake sanya wani d'an lokaci yazama Bunus ga bayinsa duk abunda Karok'a awannan Lokaci Allah yakan Amsa, wannan lokaci ana son Mutum ya dukufa nimansane tun daga bayan la'asr zuwa Magriba zaka dace da lokacin. Haka anason A karanta Suratul Khahfi,akwai falala mai yawa acikinsa yakan taimaka wajen tsaren Mutum acikin qabari daga fitinan Dajjal. Abunda Mami ta d'aura Tilon d'anta kenan akai tun yana k'arami, haka bayan zuwan Dijah gidan sosai ta koyar da ita kuma ta d'auka, dam basa bari wannan garab'asa ya wucesu. Kabir yana ta shirin Zuwa Masallaci bayan yagama karatunsa, yayi wankan Juma'a kaman yanda sunnah yatanadar, ya goge jikinsa tas bayan yasa inner wears ya feshe jikinsa da Body spray, Yad'auko wani lallausan Boyel yasaka army Green, Ya sanya Hula kalan kayan da Ratsin farin zare da brawn ajiki ya d'auki turare ya feshe jikinsa gaba d'aya, kallon fuskansa yayi a Mirrow gami da d'aukan brush ya k'ara kwantar da siririn sajensa, bak'aramin kyau yayiba, yasa Takalminsa have shoe ya fita, tundaga falo yake jin wani daddad'an k'amshin Girki na fitowa daga kitchen kai tsaye nan ya nufa a k'ofan kitchen d'in ya tsaya yana k'aremata kallo, itakuwa ta duk'ufa ma yin Girkinta hakanan yau ta tashi da son yin Girke2 kaman mai shirin tarban wani, k'amshin turarensa da ya ziyarci hancintane yasata juyowa ahankali shiko ganin zata juyo yasa yashigo da sauri dan gudun kar ta dank'ara masa ihun da tasaba, kallonsa takeyi har ya k'ara Matsota ya hure idon yana d'aga mata gira, murmushi tayi gami da jan numfashi, ta maida dubanta ga Albasan da take yankawa, ya lek'a tukunyan da yake kan wuta, yana fad'in me kike dafawane haka yau gaba d'aya kinzama busy? Gida ya kaure fa k'amshi kala2, Murmushi kawai tayi batare da tace komiba, ta d'ago suka had'a ldo, ya juya har yakai k'ofa ya juyo ya kamata tana k'are mishi kallo, dawowa yayi da baya yana wani taku ya k'araso gabanta, yad'an karkata tsayuwa yana d'an karkad'a harcensa acikin bakinsa, gami da d'an kanne ldo, "Ya dai 'yan Mata wannan kallonfa? In wankan ya miki kifito ki fad'a kar kibarshi acikinki, kallonsa ta kuma yi, Sannan tayi k'asa da kanta ta kunna fanfo ta wanke hanunta ta juyo har yanzu yana tsaye yana kallonta ta gefensa tabi ta wuce sai da takai bakin k'ofa ta juyo ta harareshi tana Murgud'a baki, k'afansa yad'aga yad'an buga ak'asa kaman xai bita, ta kwasa da gudu tayi d'aki, Murmushi yayi yana girgiza kai, yana duba agogon Hanunsa ya fita da sauri ya shiga Mota ya fita, Sannu ahankali yake tuk'i yanabin k'ira'an Ayyubi cikin suratul khahafi, har ya isa Massalaci yayi perking, sannan ya fito gami da rufe Motan ya shiga ciki. 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Alhaji Ya'u na Hango da Babban Riga yana Rik'e da Sallahya ahanunsa ga dukkan Alama daga masallacin Juma'a yake, yana shiga Gidansa da sauri rai ab'ace har yakai falonsa anan yasamu Matar Gidan tana ninke kaya tana sawa acikin Sif, tana wak'an Uwaliya mai Amada na Uwar gida, kallo d'aya tamasa ta kau da kanta, dan inda sabo tasaba da wannan d'aure fuskan nashi tun bayan Rasuwan Mahaifin Kabir kullum acikin k'unci yake dan yakasa samun abunda yake buuk'ata, kullum acikin farlurer yake sai gashi kaman zai samu biyan buk'ata sai wani abun yazo ya gifta, shikenan kullum acikin bak'in ciki gashi d'an Arzikinsan da yake Rainawa duk ya k'are awajen niman Hanyan salwantar da Kb, gashi Kabir Arzik'insa sai dad'a bunk'asa yakeyi, yanzuma wani k'arin bak'incikin da ya k'unso shine bayan an idar da sallah amasallaci kabir ya biyo bayanshi, suna gama gaisawa yake sanar dashi cewa akwai wani capanin da ya saya a Lagos, zaije ayi lunching d'in.. tsabn bak'in ciki baima bari yagama jiba, ya shige motansa yana hararansa, yace "tsaban karaianani anan ne zaka tareni da irin wannan maganan, mts yaja tsaki gamida yi wa Motansa key kamanzai bankeshi ya bad'eshi da k'ura yayi gaba, Murmshi kawai Kb yayi ya shige motansa yayi gida, dan tun ba yauba yasan tsatsan dake Ran Baffan nashi, shi kuwa Alhaji Ya'u da k'yar ya iya kai kanshi gidansa, zuciyansa sai zogi take masa, Wurgi yayi da Sallahyan hanunsa yana bankamata harara, sosai ya lura da ita yanzu sam bata mutuntashi ko dan taga yanzu baya da Kud'ine? Cikin zafin rai ya kalleta, "banga kina wani shirin bikin Nafisa a gobe ba, ajiye rigan da ta d'ago zata ninke tayi, tana kallonsa da Mamaki dan daren jiya ba irin artabun da basuyi dashiba akan maganan auren anma fir yak'i yace Bazai ba da 'yarsa ga Mara kunya irin Kb ba, "Na lissafa nayi shawara naga bai kamata ace duk mun taru mun Rasa abunda muke soba, ni nakasa mallakan dukiyan kb, sannan tilon 'yata ma ta rasashi amatsayin mijin da takeson aure, Ya furzar da iska yaci gaba "Naji sunyi shiru basu ce komi akan maganan bikinba, hakan ya nunamin daga shi har Uwarsa da 'yan'uwanta basa son auren kenan, to Wlh muddin ina numfashi sai anyi kuma a Goben zan cika ma Nafisana Burinta, inyaso su had'iye ransu su mutu, kuma banga wanda ya isa ya hana wannan aurenba, ya k'arashe cikin k'araji yana ciza hak'ora, sannan wata Murmushi mai ciwo, "Kuma bazan bar farautansaba koda 'yata tana hanunsa, Maman Nafisa tashi tayi tsaye cikin wani irin Farin ciki dandama tana shirin tagama abun da takeyine ta k'ira Nafiasan suje wajen boka, yabata maganin da zai yarda ayi bikin dan dahakan ta lallab'a Nafisan bayan tagama kuka kaman ranta zai fita, Hanunsa ta kama ta zaunar dashi tana washe baki "Zauna nana muji dad'in yin batun, nagode ma Allah daka fahimceni inbanda abunka ai indai Nafisa ta auri Kabir mun warke ina mai tabbatar maka duk k'udurinka akan Kabir zaka cinmasa, ba b'ata lokaci, Sannan Dukiyanmu zai farfad'i ta Hanunta, zata Dinga Amsarmana da dabara, ta kuma washe baki, " karkaga yanda tad'aga hankalinta datasamu lbrn kace anfasa bukin, yanzu zan k'irata in sanar da ita, wayyo Nafisana yau zatayi kwana zaune dan farin ciki, saidai wani hanzari ba guduba, Shin yaza'a b'ullo ma iyayen nasa? Tunda kaga har yanzu case d'innan ba agama bincikenba, Wani uban tsaki yaja yana zabga mata harara, "yo duk ba ke bace da k'aramar k'wak'walwanki kika shirya wannan shirmen, Kabir d'an kazane? Dazaki shirya wannan shirmenki yayi tasiri? Wlh nagaya miki kisan yanda zakiyi ku cigaba da b'oye meena inba hakaba duk randa aka ganta aka bincika ba ta da hanu wajen samasa poising d'in to dole agano gaskiyan magana ananne kuma zan fito inwanke 'yata wlh saidai a hukuntaki ba itaba, cikin firgici take tasharan zufa duk da taji zafin maganganunsa, ta dan zai Rina, takuma san tabbas Meena bazata cigaba da b'oye kantaba duk randa aka ganta kuwa gaskiya zatayi halinta, aranta tace "ai wlh kuwa xa'ayita dan kaima zan maka tonon tsilili bazan shiga risky ni kad'aiba. Mik'ewa yayi yana zabgamata harara ya fice shi kad'ai yake sambatu amota yana tafiya gidan Abban Habib, "Barin je musu ta mutunci insunk'i wlh ayita ta tsiya tsiya ko sunk'i ko sun so sai anyi wlh, banga Shegen da ya isa ya hanaba, mtssss yaja dogon tsaki yana shiga layin Gidan. 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Tunbayan da ta gudu ta shiga d'aki ta fad'a kan gado tana Dariya, tanajin ya rufo k'ofan Falo, ta tashi ta yaye labulen Window tana kallonsa sai sauk'e ajiyan zuciya takeyi har yashiga mota ya fice agidan ta rufe labulen tana Murmushi, ahankali ta furta "yana da kyau kuma ya iya d'aukan wanka, tafiyansa mai kyau, muryansa mai dad'i, hatta sautin dariyansa mai dad'i, tana murmushi ta tashi ta koma kitchen ta cigaba da aikinta ita kad'anta sai smiling takeyi tana wassafo kammaninsa, har tagama ta shirya komi akan dining ta fad'a wanka tunda ta fito take kan Mirrow ta dinga tsara kwalliya nagani na fad'a tagama ta tace kanta ta tufke da k'aton Ribon ta jima tana niman kaya can ta zak'ulo wani code lace maruum mai azabann kyau fiten gawn mai kwalliyan zare Golden ajiki, tasaka cif yakamata kaman ajikinta aka d'inka ta d'auko head d'insa Golden ta sa akanta, d'an kunne da sark'a gami da warwaro duk na gold tasaka, ta kalli kanta a mirrow tadinga murmushi dan tasan tayi kyau Sosai, mami ce ta fad'o mata arai tasan itace kawai zatace tayi kyau, tayi ta yaba mata, gurin takalmanta ta nufa ta d'auko wani dogon takalmi mai azaban tsini yana da igiya kaman sandal golden colour ta saka bayan tagama feshe jikinta da turaruka masu tsaban k'amshi ta fito, kitchen ta shiga ta d'auko kayan Abincin da ta had'a nasu Mami a Bascket ta nufi k'ofan fita, , Tana mik'a hanunta zata bud'e k'ofan, taga Handle d'in na Motsi alamun ana k'ok'arin bud'ewa ' daga waje mai da hanunta tayi tad'anyi baya gami da zuba ma k'ofan ido, Ahankali ya turo k'ofan tun kan ya shigo k'amshin ta ya daki hancinsa, yana d'ago ldo yayi tozali da ita tsaye da alamun wai jira take ya wuce itama ta wuce kallonta yake ba ko k'iftawa ya jawo k'ofan ya rufe gami da jingina bayansa ajiki ya zuba hannayensa cikin aljihun rigansa, yana cigaba da kallonta zuciyansa sai hawa da sauk'a yake, sauk'ar da kanta k'asa tayi tana kallon yatsun k'afanta, taku biyu yayi ya k'araso gabanta yana murmushi ya d'ago hab'anta yana kallon fuskanta, ahankali yace "inazakije? Ta d'ago idonta suka had'u da nashi tace "zankai wa su Mami abincinsu ne, ya kamo Bascketa d'in ya ajiye ak'asa ya rik'o hanunta suka k'arasa tsakiyan falo ya zauna akujera ya zaunar da ita kan cinyansa suna kallon juna yace "Bana hanaki shiga ciki ba lullub'iba? "Tabayafa zanbi, ta amsa kaman mai shirin kuka, Ya lumshe idonsa ya bud'esu akanta yace "duk da haka mami mai mutanece zaki iya shiga kisamu wasu aciki, Yanzuma dasu Habib muka shigo suna can sunje gaisheta, in sun gama zasu shigo nan, wai me kika giggirkane? "suna da yawa, "Ok Su hud'une Zai ishemu? Tad'aga kai Alamun "Eh Ya rungumota Jikinsa, yana sansanan wuyanta idonsa a lumshe yace "Baki da baki ne kike d'aga min kai? Ad'an tsorace cikin sanyi murya tace ina dashi, Ya d'agota yana kallonta yace "ma wa da wa kika zuba Abun dad'in? "wa Mami da iya, "Kai Khadijah duk wannan k'amshi da ya dinga bule "yan gidan wa iya su Mami kawai kika bayar? Gaskiya in kinyi abun dad'in irin haka kidinga sa ma masu aiki komin kashinsa a mik'a musu, kinji? Kai ta d'aga ya kuma Rungumota yana kissing, "Banace kidinga amsamin da Bakiba? "to to ta fad'a ajere dai2 Lokacin sukaji ana nocking da k'arfi, tsaki yaja ya sauk'eta yana rik'e da Hanunta yashigar da ita d'aki ya zaunar da ita abakin gado, "kar ki yadda ki fito ko gaishesune, daga haka ya juya ya fita, Ya bu'e k'ofan falo yana hararansu "Wannan wani irin buga k'ofane sai kace Gidan kurame kukazo? Sani yace "yo ba gara kurameba da ku, Habib yace "kabarshi kawai, zai raina wa Mutane hankaline kaifa ka gayyatomu, mu gaida Uwarmu mukazo, kace mu shigo shine za'a wani shanyamu, Dr Na'im yace kai kubishi ahankali ba sonsa bane kunfa san halin Giyan Angonci ba k'aramin bugarwa takeba, ya fad'a yana dariya Sani ya rank'wafo kunnen Habib ya masa rad'a, Habib yad'an lek'a k'asan wuyan Kb, ya lakato jambaki ya nunama dai2 Fuskansa "Kai gurgu d'an birni meye wannan? Fisabilillahi da girmanka da ajinka aganka da irin wannan? kaiba yaroba, gaba d'ayansu suka tuntsire da Dariya harda rik'e ciki, Hanu kb yasa inda Habib ya lakato jambakin, cikin waskewa yana sharewa, Naser wanda tun isowansu yake binsu da kallo baice komiba, sai murmushin da yakeyi, yace "wlh ku 'yan Mugun sa ldone, Abokina kayi a hankali, dasu duk 'yan iskane, Kb na murmushi ya mik'o masa hanu "Rabu dasu abokina sun zaci nima na iskancene kamansu, Bismillah mu shiga, ku kuma inkungama iskancin naku sai ku juya bana gayya iskanci, gaba d'aya suka kutsa kai suna dariya, "ai munshigama angama, Habib ya kalli daining da mamaki, "wai dama wa mu aka shirya wannan d'in ko munzone akan gab'a? Dariya kawai sukayi suka fara savice, Dr Na'im yana kai loma yace "wai Dr Matan kannan 'yar Bauchi ce? Kasan Matan Bauchi kusan ince sunfi 'yan kowani jiha iya girki da rashin k'iwuyan girki, (😜😜) Bazan tab'a manta wani Abincin da naci a Bauchi ba, yasake kai loma, zai kuma cewa wani abu, Kb yana dariya shima da lomansan abaki, ya tab'a bayansa, "dad'in abundai akwai weji abayanka, sai alokacin Dr Na'im ya Ankara da yafara sake layi yana sosa kai yace "kai banson lskanci bafa santi nakeyiba, gaba d'aya suka kwashe da dariya, Ba k'aramin dad'i Kabir yaji aransaba, yanda yaga sun tashi da Abincin gaba d'aya da Drinks d'in, sai magana suke mai kama da santi, "Khadijah tarinig d'in Mami ya fad'a aransa, Habib yajingina da kujera yana share hanunsa da tisue, yace "Wai baza ka k'irata ta gaishemu bane? Hararansa yayi "Yace tana Bacci, Sani yace "Fatima ta ban sak'o inbanta, "To sai ka bari sai randa kuka had'u kabata, Nasir yace "wai tunda kunzo kun cika cikinku da garan girki ina Ruwanku da matan Gida, Kb yace "Rabu dasu Munafikaine, Dr Na'im ya kalleshi "kai Dr Kb mungaisa da Mami take cemana wai har yanzu kak'i fara zuwa aiki duk sonka da aikinkannan intamaka Magana sai kace inkagama jin dad'in jikinka zakaje, kuma dai naga kullum kana zuwa sai dai uban lattin da kakeyi, Habib ya kwashe da dariya yace "ai wato mutumina akwai wani abune ak'asa bakaga ina ta maka idoba kar ka fallasa, Kabar Mutumina da sabuwar ciwon mara suka kwashe da dariya harda tafawa, Tashi tsaye Kb yayi yana kallon k'ofan bed room kaman mara Gaskiya, yace "Duk kutashi ku barmin Gida, na sallameku, Banzaye 'yan air, "ko baka sallame muba dama yanzu zamu tafi iyalanmu suna jiranmu, har bakin mototinsu ya rakasu suna ta barkwanci, Khadijah tana jin fitansu ta fito ta fara tattare wajen, tana kitchen tana wanke2 ya shigo, tabayanta ya rungumota yasa kansa ta jikin wuyanta yasa hanunsa ta k'asan Riganta yana shafa cikinta, yace "Yunwa nakeji, ta juyo tana kallonsa "Bakaci Abincinbane? "iyi duk sun cinye sun barni ya fad'a yana Rangwad'a kai kaman k'aramin yaro, ta d'auki towel paper ta goge hanunta, ta d'auko wani cooler da plate da spoon ta kalleshi Muje na zuba maka, Yace "wannan d'in na waye? "Da nazuba zancine, "Mhm yanzu kinfasa cine? "Eh dama banajin yunwa, anjima zan sake Girki, Ak'asa suka zauna ta zuba a plate zata tashi yakamota ya zaunar da ita ajikinsa, ya d'ibo zai samata abaki tace "Kaci na k'oshi, da ido ya mata Alamu da takarb'a, bata ya dingayi, sai da ta k'i karb'a tace "wlh Likita na k'oshi da yawa, kace kana jin yunwa kuma bakaciba, yana murmushi yace "Ai duk nafisu cin Abincin cikina kaman zai fashe nake ji, Zata tashi ya kuma jawota, tace "Abincin su Mami, "Nakai musu ai tayi tasamiki Albarka, na barotama ta fara ci dama bak'inta duk sun cinye Abincin pert d'in, mutuniyar kice dai take ta surutu wai duk abunki bazaki k'wace mata Mijiba, yafad'a yana kallon k'wayan idonta, yi tayi kaman bata jishiba. Dan ta lura da wani sabon salo da ya koyo tsakanin jiya da yau. Da misalin 9:00 na dare Mami na hango, zaune a bakin gado sai jujjuya wayan hanunta takeyi cike da damuwan sak'on da Abban Habib yagama gaya mata yanzu, Gaba d'aya hankalinta ya gama tashi, sak'a da warwara take tayi awajen daga bisani ta tashi ta nufi d'akin iya ranta tana fad'in "barin je insami lya inji me zatace, oh ni Fatima naga ta kaina da wannan lamari, Zaune tasamu iya a kan Sallahya tana lazimi tun bayan idar da sallahnta, kallo d'aya tayi ma sirikar nata ta karanto damuwa a fuskanta, gefenta tasami ta zauna, lya ta nad'e k'afafunta da suke mik'e tace "Yadai Fatima me ke faruwa? Mami ta sauk'e ajiyan zuciya tana kallonta, Tace "Iya yanzu Abban Habib ya k'irani yake cemin wai maganan Auren Kabir da Nafisa Ya'u yaje yasameshi da zancen, yaso yace masa abari tukun agama case d'insu yace amma ya hango fitina da Ya'un yake nima shiyasa kawai yace to shikenan tunda anriga da dama antsai da Rana, angama komi gara ayita ta k'are magana yak'i ci yak'i cinyewa, lnyi hak'uri kawai inraka da Addu'a, Iya tasauk'e ajiyan zuciya tace "to ke meye shawaranki fatima? "Iya ba wai k'in Nafisa da Kabir nakeyiba, hasalima tun farko ni nayi ta k'arfafa abun nayi ta lallashin Kabir akan ya amince, amma wlh lya yanzu banaso ba kuma Nafisance bansoba Wasu Munanan hali da naga ta koyane banaso, narasa waya d'orata kan munan d'abi'u tana k'araman yarinyanta, Iya tad'anyi Murmushi irin na Manya tace "Na fahimceki nakuma san abinda kike gudu, Ki kwantar da Hankalinki Nafisa ba a k'asa ta d'aukaba zan iya cewa tagada kuma tasha anono, haka nay ta gwagwarmaya da kakarta har Allah ya rabamu ba wani abunda ya tab'a tasiri akaina da ikon Allah, Haka Ubanta yayi ta fama da Mahmud amma bakigaba saida Allah ya kasheshi kafin ya mutu? Dama nasani zai dawo kan Kabiru saidai akullum ina gode ma Allah da yamallaka ma Kabir ke amatsayin Uwa ta gari mai jajircewa da lbada da Addu'o'i ki dage sosai ki kwantar da Hankalinki ayi, ba abunda zai faru sai Alkhairi, Mami ta jinjina kai "Kuma lya ni nafi tunanin 'yar Mutane da take tsakninsu, kinsan yaranna bakaman kai babba da kasan ciwon kankabane suna da sakaci da Addu'a, sannan tana da wauta da yaranta har yanzuta, Iya tace ba wani Wauta tare da Khadijah goyone kawai na lura Baffantanan da take yawan k'ira ba dare ba Rana ya sakaltata da yawa, sannan kema kikazo kika d'ora daga inda ya tsaya, Barta kawai tsaf zata ware kirakasu da Addu'a kawai. "Shi Kabir d'in ince yasan da goben zai zamo mijin Mata biyu? Mami ta tab'e baki "Oho masa ko yasani ko baisanibama ai yariga da yagama komi, naga har kati sun raba, shi Adole zaiyi auren so, Iya tace k'irashi awaya yazo yanzu adad'a shaidamasa, bawani auren so dazaiyi tirsasa ma kansa yakeyi, bawani so, Mami tad'aga waya ta k'irashi, alokacin suna ta dramansu da mutuniyarsa, tun fitowanta daga wanka yake binta da kallo har tagama shiri yarasa wani irin turare haka take amfani dashi, Mai tsaban sauk"ar da Kasala, bayan ta zira rigan baccinta tana shirin sa hijabi akai kaman yanda ta saba ko da yaushe yayi caraf ya jawota ta fad'a jikinsa, yad'an b'ata rai, Yace "Malama jirankifa nakeyi kimin tausa, turo baki tayi "nifa ban iyaba bansanma yanda akeyiba, tom zo inkoyamiki da sauri ta janye "a'a zan maka, "Ok to Bidmillah nagaji ne, ya d'an rumtse ido, sai da ta harareshi sannan takai hanu ahankali kaman mai shirin tab'a wuta tafara matsa masa k'afa kaman zatayi kuka, bud'e ido yayi ya sauk'esu akan hanunta, da sauri ya kamo hanunta yana kallon zoben dake jikin yatsanta, ya kalleta waya baki wannan zoben? Akan mirrow na d'auka, "Mhmm kinsan zoben waye da kika d'auka? "Nasani Na Goggojina ne da tabaka, a ruganmu ta fad'a tana murmushi cike da shauk'in rugan nasu, "Ok ashema kinsan agabanki ta bani kuma kinji abunda tace min kan zoben shine kika d'auka? Turo baki tayi tafara hararan gefe, saboda ya tsareta da ido bayanda za'ayi ta harareshi, Ya d'an matsa yatsunta acikin tafin hanunsa, sai da tayi k'ara yace gayamin abunda tafad'a, Ta b'ata rai tace "cewa tayi inka auri matar da kakeso kasamata, "Ok shine bari kiriga matar da nakeson sawa? To awani dalili kikasa? Ta fincike Hanunta tana fad'in ai sai kanimi wanda zaka sakamata badai Zoben kakataba, wlh bazan bayarba kaje kasuwa kasayo mata, tafad'a cikin b'acin rai tana k'ok'aerin tashi ya kamota, "Malama kizo ki cireumin zoben Masoyiyata tun ranki bai b'aciba, har ni zakiyi wa gorin kaka? Ai naga tana kallonki anma taban inbaiwa Nafisa na, Wani irin kuka ta fashe dashi da yabashi mamaki, ya Rungumota yana Rarrashi sai zamewa takeyi ya kama hanunta zai cire ta tusa hanunta tsakanin cinyoyinta ya fara mata Cakulkulkuli, ta dinga da mutsu2 tana dariya har da hawaye, Nan k'iran Mami ya shigo Wayansa, saketa yayi ya d'auki wayan da sllama, tana Amsawa ta d'ora da kasameni yanzu ina d'akin lya, D'an jim yayi cikin tsoro yana kallon Dijah da ta kwanta luf ak'asa tana maida numashi, a hankali ya mik'e ya d'auki jallabiyansa ma guntun Hanu ya zira, ya juya zai fita, Ahankali Khadijah tace "Likita! Juyowa yayi ya kalleta, ta tashi ta zauna tana kallonsa, "lna zakaje? "Kaman bazaiyi maganaba yace Mami ce ke k'irana, ta tashi da sauri ta d'auki himar d'inta, tana zirawa tace "zan bika, d'an had'e rai yayi yace "ki zauna yanzu zandawo, tayi rau2 da ido kaman zatayi kuka, "dan Allah zan bika "wlh tsoro nakeji, juyawa kawai yayi tabi bayansa a falo yatsaya ya had'iye k'wayoyin da yake sha na danne sha'awa tun zuwan Khadijah pert d'insa, sannan suka fita, duk tunaninsa Mami zata k'wacetane, Suna shiga ta zauna a falo tana kallo shi kuma ya shiga d'akin lya, Kusan Mamin sa ya zauna rai a d'an jagule, ya musu sannu, Mami takaleshi tana b'oye damuwanta, tace "Ni Kabir naga Gobe d'aurin aurenka banga kana wani shiriba duk da dai kunriga kungama, ahanzarce ya d'ago ya kalleta k'irjinsa na bugawa, yace "Mami na zaci ai and'aga sai na k'ara samun lfy, Mami ta zaro ido tana kallonsa, "Wani lfy kuma Kabir? Bayan wanda kake da ita yanzu, kumama ko baka da lfy ai bazai hana d'aurin aureba, dambe akace kayi bare kace? Mhm kaifa da kanka ka k'ak'alo aurenka da kanka Kabir Gobe dai in Allah yakaimu za'a d'aura aure da 11:00, sai kayi waya tun yanzu ka k'ira masu aikinin gidanka dan baza'a rasa abunda za'ayi agidanba, inyaso zuwa jibi kuna cikin gidanku, Allah yasanya Allhairi, gaba d'aya jiyayi jikinsa ta mutu sai kace bashi da kansa ya k'ak'alo auren kuma yake d'okiba, "yace Dan Allah Mami amin uzuri ad'aura auren abarta agida ahankali sai agyara gidan ta tare pls Mami kar kice a'a, Kallonsa Mami takeyi sosai yabata mamaki, Iya tace "shikenan ai kaida ita gidanku d'aya dan haka sai kasamu Uban naku da maganan duk yanda kukayi shikenan, Ajiyan zuciya yayi zai magana Mami tace "Tashi katafi Kabir kayi yanda akace, banson Musu, tashi yayi kaman wanda baida laka ya fita, Ya k'arasa kusa da Dijah lokacin har ta fara bacci juyawa yayi ya kalli k'ofan d'akin lya, ya d'an tab'a kumatunta ahankali yake k'iran sunanta, ta bud'e idonta yakama hanunnta yana kalle2 kaman mara gaskiya, suka fita, Washi gari Misalin k'arfe sha d'aya aka d'aura auren *Muhammd Kabir Mahmud* da *Nafisa Zakariyyah* ak'ofan Gidan Alhaji ya'u sosai abokann Kb sukayi mamakin rashin ganinshi awajen d'aurin auren Shikuwa mutumin sam yama manta da maganan auren dan tun dawowansa daga masallaci yaja Dijah suka kwanta sai dai tana ganin yayi bacci ta zare jikinta tafito tafara aikinta, na had'a break da gyaran gida. *Tofa yau dai burin Nafisa ya cika jama'a* 😁 Wai yazata kayane??? 🙄🤭🤔 *Taku Ummu Fatima ce* 😘😍 [8/15, 8:15 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 5⃣4⃣ Rasa yanda zaiyi da ita yayi, kallon Fuskanta kawai yakeyi yanda ta galabaita tafita hayyacinta, ahankali ya dinga tab'a kumatunta yana k'iran Sunanta, da k'yar ta bud'e Wahallallun indonta ta kalleshi, ya lura gaba d'ayan jikinta asake yake ta inda ko yatsanta bata iya motsawa yanda ya kamata, K'ok'arin d'agata yayi nan idonta suka kuma rufewa, ahankali ya maidaita ya kwantar cikin damuwa, Gaba d'aya yarasa yanda zaiyi da ita, sai kaiwa da kawowa yake tsakanin palour da Bed room, Daga baya kawai yayi sashin Mami abakin k'ofa yayi sallama lokacin tana rik'e da littafin Add'u'o'i, bayan ta amsane tamasa izinin shigowa, ahankali yaturo k'ofan ya shigo ta ajiye Littafin tana binshi da kallo dan Rabon da taganshi da sassafe haka har ta manta, d'an gefenta ya zauna yana gaisheta cikin yanayin Rashin Gaskiya, Sai da ta Amsa tace lfy kuwa Kabir? Naganka haka, D'an girgiza kansa yayi yana sosa bayan wiyansa yace "Nothing... Kai ta jinjina tana fad'in "oiright, tafita ta shiga kitchen dan shirya abin Break, tashi yayi yabi bayanta ya kalleta k'asa2 yace "mhnn Sannu da aiki Mami, juyowa tayi ta kalleshi da d'an mamaki sai kawai ta amsa, Wucewa d'akin iya yayi itama zaune yasameta tana lazimi ya zauna yana gaisheta, rik'e baki tayi "Lallai Kabir yau idonka kenan? Da sassafennan? Had'e Rai yayi, "Ina gaisheki lya to ki amsamana kafin kiyi k'orafin tab'e Baki tayi "a'ayo naga abunda najima banganiba, badole inyi tambayaba? Mik'ewa kawai yayi dan yasan tunda tafara wannan surutun inma yagayamata abunda ke tafe dashi sai ta tara masa Mutane, Fitowa yayi yakuma Gifta Mami akitchen yafita, yakoma sashen ya d'an tattab'ata anma ina Wannan wani irin Baccine? Ya tambayi kansa, tunanin k'iran Habib yayi dan shine Likitan da yashafi Matsalolin Mata anma yasan inyak'irashi yau tashi ta sameshi, dan haka ya hak'ura sai yarfe Hanu yake cike da Damuwa ya kuma fita, Wata Nurs ce ta fad'omasa arai ya ciro waya da niyan k'iranta, tsaban damuwa yak'ira Mami bai tashi ankaraba sai dayaji muryanta tana fad'in "Helo Kabir wthat is wrong with u?? "Mnnm Ina kwana Mami abunda yatsinci bakinsa da fad'a kenan, tsananin mamaki ne yahanata Amsawa tabi wayan da kallo, tabbas taga damuwa afuskan d'an nata kuma ta fuskanci abun mai nauyin gaskene da yake kunyan sanar da ita saidai ita ta alak'anta abunda aurenshi da Nafisa, may be akwai wani abunda suka shirya shikuma yake jin nauyin sanar da ita, D'aga kafad'unta tayi na intayi wari maji, Komawa kitchen tayi har tagama break d'in tafito kaima iya nata anan sukayi kicib'us dashi wannan karon tashin hankalinsa yafi bayyana, Hanunshi Mami ta rik'e har d'akin iya ta'ajiye Abincin sannan ta kalleshi, "Kabir wai meke faruwane sanar dani duk duniya baka da abokiyar sirri kamana fad'amin kar kab'oyemin, Sauk'ar da kansa yayi yana Shafa k'eyansa cikin in ina yace "Mnnn Mami dama ... Dama .. Khadijah ce, "lnnalillahi wainna ilaihirrajiun, lya da take fitowa daga bayi ta katseshi, cikin damuwa Mami tace "Meyasameta? tana lna? Da hanu ya musu ishara da pert d'insa, ahanzarce Mami ta shige lya ta rufa mata baya, tana fad'in "habakai Biri yayi kama da mutum wannan sintiri daka dingayi bana banzaba, Bak'aramin k'ara rud'ewa Mami tayiba lokacin da tayi arba da Dijah shame2 cikin bargo, ahankali ta taka gaban gadon ta yaye blancket d'in, kai kawai ta jijjiga tafito da niyan d'auko wayanta a falo tasamu gogan sai muzurai yake da idonsa kaman yaci kud'in aika, yana ganinta yayi saurin ajiye idonsa ak'asa wani matsanancin kunyane ya lullb'eshi Mami kam har ta kai bakin k'ofa tanabin d'an nata da kallon Mamaki, Iya ta lek'o ta k'irashi a kasalance ya shiga, ta harareshi "Anma Kabiru kabani Mamaki ka iya b'arna amma baka iya gyaraba? Kana matsayin Likita kayi lrin wannan aika2 anma ka kasa gyarawa, yanxu tun da naji k'aran yarinyannan ba wani taimakon dakamata haka kabarta tun daren jiya har xuwa yanzu? Kai ga sakali ko? ta k'arashe tana kallonsa rik'e da baki, Kabir dagaba d'aya ya lula cikin damuwa sai juya kai kawai yakeyi yana kallon Dijah da take tajuya ldo basai angayama lrin halin Kunyan datake cikiba duk da yanayin da take ciki na Wahala, "Shiga bayi kahad'a Ruwa mai zafi ba musu yashige ya had'a Ya fito, lya tace "to maza taimaka mata ka kaita kasata aciki shirmammu sakalu kawai, daga haka tafita ta zauna afalo, Nanfa Malam kb ya nad'e k'afan wando yashiga aikinda iya tasashi, jimawa can Mami ta shigo da Dr Husna, yayi dai2 da fitowan Kabir daga bedroom d'in baiyarda yahad'a ido da Mamiba yaje can gefe yatsaya, Nan Mami tayima Dr lzinin shiga, can anjima tafito rik'e da Baki ta kalli Mami tace "Hajiya wai *Fyad'e* akayima yarinyannane? Kome? Abinfa yayi yawa, Da ldo Mami tamata ishara da inda Kb yake tsaye, Jinjina kai Dr Husna tayi harxata koma ciki tafasa ta k'arasa inda yake tsaye kaman ankafashi zufa sai binjikinsa yake ji yake kaman k'asa ya tsage yashiga, murya k'asa2 tace "Haba Yarona kaifa likitane baikamata kanuna k'arfi haka ma matarkaba koda tamaka gardamanee sai kaduba yarintanta, pls dan Allah kakiyaye gaba, karkasakemata haka, yanzu kanimo mana kayan aiki za'amata d'inki nan tagayamasa abunda take buk'ata yafita, Bai wani d'auki lokaciba yadawo saidai baisamesu ananba dan haka yakai sashen Mami, Mamin kawai yasamu afalo yana sosa kai ya mik'amata itakan kallon Mamakin abunda ya aikata kawai takemasa, Anyah Kabir d'intane ko ancanzashine, Yana fita sashensa yakoma, har angyara d'akin an canja bedshit d'in fad'awa yayi akan gadon yana maida Numfashi, Sai kallon ldon Maminsa da tayi ta hukuntashi dasu yakeyi yayi juyi ya rungumo pillow, " Just 2 hours only fa Mami, "mtsss raguwa kawai yafad'a yana lumshe ldo, Su Dijah anji jiki 😁 ba ita tagane kantaba har sai kusan magriba bayan Alluran Baccin da Likita tamata kafin tamata d'inki, Sosai Gambo take bata kulawa, matan da Mami ta samo dan kula da ita dan ta lura dukansu biyu maidata suruka sukayi, basu yarda idonsu ya had'u danata, Sai bayan isha'i Mami tashigo akan sallaya tasamu Dijah tana shan pape suoup d'in kaza, ganin yanda take sinne kaine yasa ta fita tana murmushi, sai alokcin ta tuno Kb ko abun karyawa bata bashiba, kuma yananan agidan tasani bai fitaba, Wayanta ta d'aga tak'irashi tace masa yazo, bai b'ata lokaciba wajen zuwa, nan ta gabatar masa da Abinci ta fita, Sosai yasake yaci ya k'oshi, dan tun safi ruwan tea ne kawai acikinsa, Mami tadawo dai2 lokacin yagama, kallon juna suka shigayi ta k'asan ido, atunaninsa zata masa fad'an abunda yayi shiyasa ya tank'washe k'afa yana sauraro, itakam Mami dariya yaso yabata yau ga Kabir najin kunyanta sai Abubuwa yake kaman Maraya, Ganin tashiga wani sabgantane yasashi mik'ewa yanamata sai da Safe, dahaka sukayi sallam ya fito sai kallon d'akin Dijah yakeyi har ya fice, bayan yagama duk abunda yasabane kafin kwanciyansa, ya kwanta, anma wani abu maikama da kewa ya addabeshi, juyi yake tayi tundaga farkon Gado har k'arshensa, ya rungumo pillows anma ba sauk'i da k'yar bacci yayi gaba dashi, Bayan sati d'aya Dijah ta ware fes kaman ba itaba, saidai har zuwa yanzu basuyi ido biyu da Kb ba, dan sam bata fitowa, yayi2 yasamu yaganta abu yagagara, sai kuma daga baya ya tuhumi kansa wai ina Ruwanshi da itane, yau Lahadi da sassafe Sani yayi waya ma Mami cewa Bintalo ta kwana a Asibiti tana labour anma har yanzu bata haihuba, suna gama waya Mami ta fita batare da tasanar da kowa ba ta tafi asibiti, Da misalin 10:00 na safe Kb ya shigo gaida Mami, nan yatar da batanan, ya juya har zai fita yadawo ahankali ya tura k'ofan d'akin Dijah ya shiga, alokacin tana zaune da waya ahanunta tana chert, yanda tagama gayunta kenan cikin Riga da wando na jeans sake baki kawai yayi yana kallonta dan bai tab'a ganinta da irin dressing d'inba, d'ago kan da zatayi sukayi ido hud'u dashi yana takowa, arazane ta tashi zata gudu, sai kuma tarasa inda zata shiga, dan haka kawai ta fara kuka tana ja da baya hard'e Hanunsa yayi ak'irjinsa yana kallonta da d'an Murmushi, har takai bango ya tako ya k'araso, tsugunawa tayi tan girgiza kai "Dan Allah Likita kayi hak'uri wlh nibance komiba, ya tsuguna aganbanta yana Murmushi, yace "Haba Khadijah kebakiyi missing d'inaba? Meye abun gudu ajikina kaman kinga wani Dodo? Me kiketsoro game dani? Ya fad'a yan shirin rik'o Hanunta, janye hanun tayi tana magiyan ya barta, "Allah Khadijah ba abunda zanmiki nazone kawai inga lfynki, kiyarda dani pls ki kwantar da hankalinki, ya Rungumota Jikinsa yana Murmushi sauk'e ajiyan zuciya sukayi a tare ya kalleta, yajikin naki? D'an turo baki tayi tace "Ni lfyna k'alau, Kintabbata? Kodai in bincika ingani da kaina ya fad'a yana kashemata ido, da siririn murmushi a fuskansa, *Yau nasan kun gaji da karatunma* 😜 *Ummu Fatima ce* 😘 [8/16, 5:35 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 5⃣5⃣ K'ok'arin zamewa takeyi duk da yanayin da takejinta ajikinsa, kaman tayi missing nashi, Yak'ara rik'ota, tace nifa "Ba inda yakemin ciwo, kasakeni zanje gaida lya ne, "Ok to barin Maimaita, Azabure tace "mene? "fyd'en mana, Idonta taf da Hawaye ta kalleshi "Nifa bancemaka d'an.is.. Sai kuma tayi shiru, d'agota yayi suka haura gado, Nan Dijah tasa kuka, "ni wlh bance komiba, Yad'ora hanunsa kan bakinta "Shittttt ai nagayamiki zaki iya cigaba da k'irana d'an iska yanzu, Tana girgiza kai tace "wlw bazan sakeba, dariya yayi sosai ganin yanda take ta zare ldo cike da tsoro, Dan Allah Likita kayi ha.... Bai bari ta idaba ya rufe bakinta danashi, Sosai yauma ta d'and'ana kud'anta ahanunsa, tayi kuka har ta gaji, shikan mutumin tunda yasamu biyan buk'ata, ya juyamata baya, lumshe idonsa yayi yana sauraron kukanta, daga bisani ya juyo ya Rungumota jikinsa yana shafa Gashin kanta, "Sory Khadijah daina kukan hakan kinji, bazan sakeba, cikin zolaya yace "in Mami ta dawo kar kice mata namiki fyad'e kinji, da sauri ta d'aga kanta alaman to yana Murmushi yatashi yashiga toilet, ya had'amata Ruwan zafi kaman yanda Ranan lya tasaashi, ya fito kenan ya hango Dijah daf da k'ofa zata gudu da sauri ya sha gabanta gami da kamota, "Ina kuma zakije? "Babu ta fad'a da sauri, tana ture Hanunsa "Dan Allah Dr Kayi Hak'uri wlh Dazafi, mutuwa zanyi, dariya ne yakusan k'wacemasa, dan ya lura Hak'urin na gaske yau take bashi, ba na shak'iyancin da tasaba, Hanunta ya kamo har cikin bayan gidan gami da nuna mata Ruwan yace shiga kiyi wanka Khadijah ba abunda zai saki Mutu, "To ba kaibane kajimin ciwoba, "No yau ban jin miki ciwoba, shiga kiji, badan tasoba, dan tsoronsa kawai tayi abunda yace, Ya fito da niyan shima ya kwab'e yaje suyi wankan tare yaji anbud'e Gate, labulen Window ya bud'e nan ya hango motan Mami, da Sauri ya maida kayansa ya lek'o bayi yace Ma Dijah inkin shirya kizo pert d'ina inbaki magani, "tou tace dasauri, ya rufo k'ofan yana dariya yafita aransa yace "Ashe akwai abunda zai kashe wannan tsiwa da gautsin bakinkin, kizama mai ladabi? Kicib'us sukayi da Mami afalo, nan ya k'ak'alo yaudarraren Murmushi yana sosa kai, "Sannu da dawowa Mami ta, Harara ta dinga binsa dashi, da yasa ya shiga taitayinsa, "Meya kaika d'akin Khadijah? "Mnn yanzu shigowana Mami naje d'akinki bangankiba, shine naje tambayanta ina kikaje? Naga yau ba Ranan aikibane, ban gantaba ma, inaga tana wanka, "Katabbata? "i'm serious Mami, "Mnm mnn fa Kabir kafita ahanyana kar inmaka tsiyafa, yayi k'asa da kansa yace "kiyi hak'uri Mami dagaske nakeyi, daga haka ya wuce ta bishi da harara tayi k'wafa, Sai da yafita yayi dariya yana shafa kansa, "Oh KB yaushe kafara lya k'arya? Yafad'a yana tura k'ofan pert d'insa, tsaye yasamu Nafisa agaban sif d'insa cikin tashin hankali, d'an turus yayi yana kallonta, ta juyo suna kallon juna, Rai ajagule tace "KB kayan wata Banzan nagani a Sif d'inka? Tun kan yabata Amsa ldonta yakai kan Mirow cikin tashin hankali ta k'arasa tana kallon Cusmetic na Mata, "Kabir kana nufin kacemin wancan Banzance ta dawo d'akinnan? Ko me? Wlh bazai yiwuba wannan wani irin cin Amana ne bazaiyiwuba Kabir, ta k'arashe tana fatali da kayan gaban Mirrow, Ahanzarce ya rik'o hanunta, yana binta da wani irin kalo, "Nafisa meyasa bakison zaman lfyane? Meyasa yanzu kk sake bakinki kina gayamin magana son ranki? Me ma yakawo har kike min Bincike har closet d'ina? Fincike hanunta tayi "dole kace hakamana, tunda anci amanata nimafa matarkace ina da hakki na aure akanka, wlh bazaiyiwu inzuba ido irin na baya azalunceniba, bazaiyiwuba, Cikin tsawa Kb yace "Ke da Allah can Rufemin Baki da maganakin marar ma'ana awajen= kebama abun kunya bane aji irin wannan magana abakinki, yaushema kikasan wani hak'k'in Aure? Inbanda Rashin kunya, mtsss yaja tsaki ya shige bayi, nan ta kife akan gado tana kuka ga wani addabbaben kishi da takeji ga bak'in Maganan da Kb yagayamata, ga matsalanta datazo dashi, tanan awajen tana Rizgan kuka ya fito daga wanka, shirinsa yayi ko kallon inda take baiyiba, k'ananan kaya blue black jeans da shirt fari mai gidan daran blue, ba k'aramin kyau yayiba, ya feshe jikinsa da turare, ya d'auki wayansa yaga wajen 8 missed call Sani da Habib suka masa, key d'in Motansa ya d'auka yana dailing no. Habib yafita, Kuka Nafisa tasake rushewa dashi ta tashi tabi bayansa, tafad'a ajikinsa yana wayan yad'agota yazauna sannan yazaunar daita akan cinyasa yana wasa da yatsunta yana girgizamata kai Alaman tayi shiru, kwanciya luf tayi ajikinsa tana wasa da hanunsa da yarik'e yatsunta dashi, Har suka gama wayan ya ajiye gami da d'agota, Kallonsa tayi tana share hawayen fuskanta tace "Kb kadaina Sona ne? Yaja kumatunta "Halinkine banaso Nafisa, banason hayaniya kinsani, "Maganafa nazo muyi dakai shine kaketamin fad'a "Dakinso muyi magana ta fahimta bada haka zakizomimba, taya zakidinga k'ok'arin yimin tsawa da tuhuma kaman d'anki? Ina Ruwanki da min Bincike a d'aki? Badun nakai zuciyana nesabama da zanekima nayi, ya fad'a yana dan gware goshinta, Hawayene ya gangaromata yasa yatsunsa biyu ya share shikenan daina kukan fad'amin meke tafe dake Mata ta? "Kabir tsakaninka da Allah ka kwanta da yarinyannan d'an had'e fuska yayi "kinga inbazaki fad'i abun da ke tafe dakeba sauk'amin jirana akeyi inada petian a Asibiti, banason Shirmen banza, "Anmafa kai kamin Alk'awarin haka bazai faruba atsakaninku, "K'arya kikeyi bamu tab'a wannan hiran dakeba, Kuma banason kidinga kawomin irin wannan Magana, koda wasa, lnason yazama wannan shine Rana nak'arshe da zaki sakemin wata magana akan yarinyannan kinaji? Cikin tsananin b'acin Rai tace "to shikenan dama Dady ne yace wai shi har yanzu bai shirya tariyanaba nikan zan dawo nan da zama kawai in yaso duk lokacin da yashirya sai mukoma gidanmu, zamar da ita yayi daga cinyansa ya tashi "badani zakiyi wannan Maganaba, kuma niban isa yanke wannan hukuncinba kigayama shi dadyn inyaso yasanar da Mami itakuma sai ta gayamin, ina fatan kin fahimta, ya juya zai fita ta tashi ta kamo shi, pls Kabir katsaya muyi magana k'wace hanunsa yayi yace 'kijirani inje indawo in kin matsu, ya k'wace hanunsa da k'arfi, daga haka ya wuce yana mamakin wannan lamari, Dijah kam tun bayan fitan Kb ta fashe da kuka tana hararan k'ofan tana fad'in "Wlh sai Allah yasakamin Mugu kawai, wlh guduwa zanyi agidannan ko inkoma d'akin lya da zama, nibazan iya wannan iskanciba ayi tajima mutum ciwo, tana kuka tana wanka tana surutai har tagama tafito ta zauna akan stool sai ga Mami, kallonta tayi har ta k'araso tace "Kahadijah yadai? Kaman baki jin dad'i? Akasalance tace "Kaina ne yakemin ciwo, "Ayyah sannu kisha maganimana, sannan ta d'aura da Albishir! Da sauri Dijah tace Goro! "Fari ko jah? "Fari tass Mami, Mami tana dariya tace Fatima ta haihu, Dijah ta k'ank'ame Hanunta ak'irjinta tana dariyan farin ciki, "Mami me ta haifa? "Namiji, kishirya Driver yakai ki kid'an mata kwana biyu zuwa Ranan suna sai kidawo dan inaga bayan sunan da kwana biyu ne zaku fara Exams, "tana gidane mami? "Eh Ansallameta mun koma gida lfy lau take ba wani matsala kuma har nasmo mai zama da ita, zata ke mata komi ke kuma sai kina mata girki, daga haka ta wuce, Cike da d'oki Dijah ta shirya ta zuba kaya ajakanta ta fito, tunda ga nesa Mami taga tana wani irin tafiya, har ta isota, "Khadijah meyasa kike tafiya haka? Ko har yanzu ciwonkin bai warke bane? Kanta na k'asa cikin sanyi tace "ya warke, "Wani sabone? Mami ta kuma wurgomata tambaya, kai kawa Dijah ta girgiza tana zaro ido, Alaman a'ah, tab'e baki Mami tayi bata kuma cewa komiba, Tare suka fita tasa dariver ya kaita tace Gobe zata zo, Tsaban d'oki Dijah manta jakanta tayi amota sai driverne yabita dashi, Tana shiga ta wurgar da jakan ta d'auki yaro k'ato dashi kyakkyawa, mai kama da Babansa, kallonsa Dijah takeyi cike da so da k'auna, har Fatima tafito daga wanka, cike da son 'yar'uwanta ta k'araso wajen tana kallonta tace "Dijahn Baffah, sha lelen Baffah, Hana kukan Baffah, cikin Fulatanci kaman yanda Baffanta yake yawan mata kirari, Dijah tana Dariya tace "Aunty Binta nabaki Rabin Rugan Juma, Ranan kusan Kwana suakayi suna hiran Rayuwansu nabaya cikin kewa Dijah tace "Ke kinji dad'inki kinje kinga su Baffah har sau uku, Binatalo tace "Kema zakijene Dijah bagashi kin kusa yin Exams ba, Ga mamakin Kabir anan ya dawo yasamu Nafisa duk da sai dare ya dawo, d'aure yasameta da towel da alama wanka tayi, da gudunta tazo tafad'a jikinsa, ya Rungumeta gami da Manna mata kiss suka k'arasa ciki, tun kafin ya zauna take ta Romacing nashi nan shima yafara mai da mata maratani, tsawon lokaci da k'yar ya k'waci kansa, ya fad'a bayi ba k'aramin takaici tajiba dan ba iya nan taso atsayaba, binsa tayi sukayi wankan tare, bayan sun fitone, yaji ana nocking sai da yashirya yaje ya bud'e Sanine ya shigo yana hararansa, "Haba oga tun safe nake k'iranka baka d'agaba, kb ya katseahi "ai nima na k'ira baka d'agaba, Dana fita har gidanka naje akace bakanan, Sani yace "Haba dai? Kacema kaga babyn kenan, "wani baby kuma? "Baby na mana Fatima ta haihu ai bakashigabane? Kb yazaro ido "Haba dai "wlh yaro kawai na aika da akace bakanan kuma na wuce, me muka samu? Sani yana Murmushi yace "Namiji kun tsaya game gashi mun rigaku, munbarku abaya, "D'an rainin hankali marasa kunya, wlh kuna bani mamki kai da Habib, wajen iya idakanci, da Maganan Banza shima d'azu yagamamin nashi, Dariya Sani yayi ya tashi yana masa sallama ya wuce, Bak'aramin artabu yayi da Nafisaba sai da yalallab'ata yasa aka maidata gida, shikuma ya nufi sashin Mami jin ba motsin kowa afalone yasashi, bud'e d'akin Dijah ahankali yanason yamata Albishir Fatima tahaihu, bai gantaba dan haka yaraya tana d'akin lya, ya wuce wajen Mami ya karb'i abinci yafita dan yakasa cin indomin da Nafisa ta dafa, Kusan kwana hud'u kena Kb yana lallab'awa ya shiga d'akin Dijah anma baya ganinta, sam baiyi tunanin bata gidanba duk da yaje ganin baby anma bata yarda yagantaba, sosai yaji hakan ya d'an dameshi, saidai kawai ya share. Ana gobe suna ne yafito zai fita yaga Mami itama zata fita nan yace zai kaita, suka tafi tare, tunda yayi perking yake zaune amotan bai fitoba wasu motoci biyu suka shigo, yana kallo sukafara fitowa, ko bai tambayaba yasan 'yan Rugansu Dijah ne kallonsu yake d'aya bayan d'aya Dijah ta fito daga ciki da Gudu tana niman ganin Aminiyanta jebu har ta d'an gota motan Kb ta hango Jebu Rik'e da yarinya ahanunta, da gudunta taje ta Rungumeta sai ga hawaye sharshar, Jebu kam da bata gane Dijah ba tsaban sauyawan datayimata sai daga baya, murna da farin ciki suka dingayi kaman su cinye juna, Dijah ta karb'i yarinyan ta jingina da Motan Kb tana kallonta, tace "Jebu wannan 'yarkice cike da kunya Jebu tace "iyi 'yarkice Dijah maisuna mukamiki k'ank'ame yarinyan tayi ajikinta tace "Wayyo Allah na Jebuna ashe baki mantaniba, Jebu tace na isa inmantaki Aminiya tunda akace min Bintalo ta haihu, nadinga Murna zanzo inganki, Dijah tace ashe wai lro kika aura? Munafukai shiyasa kullum shiyake rakaki dandali, Dariya kawai Jebu tayi, tasa hanu ta shafo cikin Dijah "Aminiya baki haihuba wlh nazaci zanzo inaganki da k'aton ciki, Dijah ta rufe bakinta cikin k'ara tace "Lahhhhhh!!! Tana kalle2 kar wani yaji, Jebu ta kwashe da dariya tace Aminiya kodai bakiba da had'in kai sosaine Dijah tasake wata uwara k'ara tace "keeee shikenan kinzama 'yar isaka.. Taja hanun Jebu sukayi ciki, Kabir da yabaza ido da baki yana kallonsu ya dinga k'yak'yata dariya yana rik'e ciki yace "Kai mai hali dai bazai fasaba, Khadijah iyashege ajininki yake, Can ya hangota ita da Mami atsaye da Alama wani magana take gayamata, Shiru yayi yana tunani waima to me Mami take nufine da ta turotanan ba tare da izininaba, kenann ni bani da wani power? Kodan tace wai yanzu ba amatsayin mata Khadijah takeminba, tab'e baki yayi dai2 lokacin Mamin ta iso suka tafi, ba k'aramin hira akasha agidanba ranan basuyi bacciba musamman Dijah da Jebu da ma'u da Bintalo, washi gari aka sha suna yaro yaci sunan Baban Sani Adam suna k'iransa da Adnan, sosai Mami ta zage wajen Hidima, akayi hidima na karamci da girma, Washi Gari bayan su Dijah sun gama suyan ragon suna taje tayi wanka ta shirya cikin doguwar Riga na Material yellow, turare kawai tasaka ta kwanta so take tayi bacci dan ta huce gajiya, Daga Falo taji Sani yanata rafzamata k'ira, ba shiri ta fito, tana amsawa yace "Dan Allah Khadijah d'an kai wa Bak'ona Ruwa mana, yana can d'akin hanyan waje "tou tace ta koma ciki tayi Rollin da farin mayafi fusakanta ya fito fes dashi ta d'auki ruwa da cup a frich ta kai da sallamanta ta shiga d'akin yana zaune akan Kujera Yana opreting wayansa, a hankali ya d'ago gami da amsa Sallaman, kanta ak'asa ta ajiye batare da ta kalleshiba ta d'ago zata fita, caraf yakamo hanunta, ido waje ta d'ago suna had'a ldo tace "Wayyo Allah na shiga uku!!!, Kansa yake ta girgizamata har ya zaunar da ita akan cinyansa, "Haba Khadijah ni kikecewa kin shiga uku? Ganina shiga ukune? Ta girgiza kanta ahankali, yace "Ok kina lfy? Ya baby? Shiru tayi bata amsaba ya mik'e Rik'e da hanunta, zata fauce ya had'e rai yana hararanta dole tabishi mota yakaita ya bud'e mata tashiga sannan yazaga ya shiga ya fice agidan, *Ummu Fatima ce*😘 [8/18, 6:30 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 5⃣6⃣ Cikin nitsuwa da Annashwa yake tuk'insa sanyi da K'amshin cikin motan na Ratsa zuciyoyinsu, Yayinda wani b'angaren na zuciyan Dijah ke cike da tsoro da Alheni, sai waro ido waje takeyi tana kallon hanyan da suke tafiya, Da gefen ldo Kb yake kallonta yana fitar da sassanyan Murmushi jinsa yake cikin wani yanayi na daban, da Gidansa yakeson su wuce, sai dai bayi jin dad'in irin tsoransa da yake gani cikin idon Khadijan, tunanin yanda zai kau da tsoron yayi, Ahankali ya sauk'a gefen Hanya ya tsaya yana kallonta, cikinkin Sanyi Murya ya k'ira Sunanta gami da kamo hanunta yana murza cikin tafin hanun, yana kallon zanen lallen da akamata na suana, ta d'ago idonta da sukafara canza kala sakamakon hawayen da suka fara fitowa acikinsu, "Ina kk so muje? Ya wurgo mata Tambaya, "Cikin Sanyin Muryan daya haddasa masa Kasala, tace "Gida! Dan Allah ka maidani Gida, "Gidan Mami? "a'a Gidan Aunty Binta, Murmushi yayi yana cigaba da murza hanunta yace " Zan mai dake anma kafin nan sai mun d'an zaga gari baki tab'a zagawaba iyakanki daga school sai gidan Uncle, yayi key ma Motan yana fad'in Barin kaiki Gidan zoo ki kalli dabbobin daji, Ahankali ta sauk'e Ajiyan zuciya gami da kwantar da bayanta acikin seat, ba yanda ta iya badan tasoba suka shiga gidan zoo sai dai bak'aramin sakewa tayiba, tare da jin Annashwa, wani b'angaren na dajin natuna mata mahaifarta, kallone da suka d'auki fin hour sunayi, sosai ta shagaltu da kalle2, Kabir ya kalli agogon hanunsa, yace "Baby zo mutafi lokaci ya tafi, Gobe sai inkaiki wani, badon tasoba suka tafi, a wani super Maket yatsaya yace "Me kikeso in sayo miki? "Nothing tace tana kallonsa, yaja Hancinta duka suka saki Murmushi, ya fita shopig yayi sosai ya fito suka tafi azaton Dijah inda ya d'aukota zai mai da ita, sai taga sab'anin haka, wani tafkeken Gida yayi Horn masu Gadi suka bud'e ya shiga, yayi perking ya kalleta "Bismillah Khady, ta kurewa tayi ajikin seat d'in gami da sakin kuka tana hararansa, "Ni Allah bazan shigaba kamaidani indaka d'aukoni wlh banso, tsayawa yayi yana kallonta yanda ta dage tana hawaye, ya jawota jikinsa yana sharemata hawayen, ba tare da yace komiba, ya fita ya bud'e inda take ya kamo hanunta Rai ab'ace yace "kinga Gidannan da masu aiki, kar kitaramin mutane Khadijah ba cinyeki zanyiba, ya wuce yana rik'e da Hanunta Har cikin Gidan, bud'e baki Dijah tayi cike da mamaki tana kallon falon, zuciyanta naci gaba da bugawa, anan Kabir ya barta ya shiga wani d'aki, can anjima ya fito d'aure da tawul, ya k'araso inda take takure tana kalle2 ai Dijah tana ganinsa ta kuma Rud'ewa, ya zauna gami da kwanciya ya d'0ra kansa kan cinyanta, yana kallon fuskanta, "Haba Khadijah na! Da sauri ta kalli idonsa yayi Murmushi ai Sory Khadijan Mami, Dijahn Baffah, dan Allah kigayamin Meyasa yanzu kike k'in zama inda nake? Kike nuna tsorona haka afili? Sab'anin da dana kasance abokinfad'anki, Tana shshek'a tace "Bakai bane... "Mmnhm banibane me? Fad'a inajinki, "Nidai ka mayar dani kawai, "Zan mayar dake anma sai kin fad'amin, "Ni ai banson abunda kake minne, "Meyene abunda nake mikin fad'amin sai inkiyaye Khadijah banason ganinki cikin damuwa, Hanunta tasa tarufe fuskanta, tace "Abun da kamin Ranan wlh ciwo nakeji banso, D'an dakewa yayi ya nuna damuwa afuskansa yace "Ayyah Sory my Khady bansan da ciwo bane anma muje ciki ki rama, ya tashi yana d'agota da Hanunta, ta zaro ido tana girgiza kai "Wlh nikan bazan Rama ba, dan Allah kabarni, bai saurareta ba sai da ya direta kan gado ya ware Rolling d'in datayi, ya ajiye agefe, yace "Kirama abunda namiki Khadijah pls dan nasan baki yafiya baki mantuwa, Tan gigiza kai tace "Wlh na yafe maka baxan ramaba, dariyan dayake dannewane ya k'wace masa saida ya k'yak'yata sosai yake kallon yanda ldonta ke sintiri akan fuskansa yace "Yaushe kika fara yafiya haka Dijahn Baffa? Kodai kin manta kirarinkine intunomiki, nidai Gaskiya kirama kawai, ya fad'a yana zuge zip d'in Riganta ta dafe Hanunsa, "Nidai nace na yafe maka, Dan Allah kayi Hakuri, "Wai yaushe aka fara hakane Khadija? Tun had'uwana dake ban tab'a miki abu baki Ramaba, duk abunda na miki sai kin ramashi, wani lokacinma harki rama fin abunda namikin, kar kibani kunya mana, kar ace fa nayi nasara akanki, yana mata mayaudarin dariya ya rabata da Riganta, ya saura daga ita sai bra da under wear, tana k'ok'ari tashi cikin dabara ya cire bra d'in ya zuba mata ido yana kallonta tana kuka tana kare k'irjinta, shikuwa sai lumshe ldo yake yana shu'umin Murmushi, Romacing nata yafara cike da dabara har sai da yaga itama ta gama shiga kafin.... Suka lula, Wanka sukayi yayi Alola ya nufi Massalaci itama Dijah alolan tayi ta d'auki doguwan Rigan da ya sayamata a super maket tasaka, . Tunda ta idar da Sallah ta rafka tagumi tana tunani, Dama haka Likita yake? Ahaka ana ganinsa kaman mutumin kirki? Kunya kanta da kanta ta dinga ji ita d'aya tana tuna irin yaudaran da yadinga mata tun zuwanta sashensa sai Rana d'aya yamata aika-aikan da bazata tab'a mantawaba, shine dan ya Rainata wai ta Rama, tagumin da tayi ya cire gami da jawota jikinsa yana shak'an k'amshin jikinta, "me kike tunani? "Dan Allah Likita ka mai dani, "Kiyi Hak'uri Madam gobe zan mai dake kinji? Zaro ido tayi zatayi magana ya d'ora hanunsa kan Bakinta "Shittt kiyi shiru gobe zan maidake bazan sake miki komiba, ki kwantar da hankalinki, ya fad'a yana dariya, "Gobefa su Jebu zasu koma "Eh nasani kafin su tafi zan maidake kuyi sallama, Kinason kije kiga su Baffanki? Da sauri ta d'aga kai tace "Eh! Murmushi yayi ya jawota jikinsa yana wasa da gashinta da yasauk'o kan k'irjinta yace "Jibi zaku fara Exams ko? Tace "Eh "Ok Yaushe zaku gama? "2 Weaks zamuyi, "Gud kuna gamawa da sati ni zan tafi Lagos Bud'e wani campani, i promised U Randa zan tafi, Rana zan ajiyeki in wuce ni sati d'aya inaga zai d'aukeni ingama abinda nake inna dawo sai ind'aukoki mudawo, tsaban Murna batasan lokacin da ta k'ank'ame Hanunsa ak'irjintaba, Tana k'yalla dariya, yace anmafa ina da sharad'i inkin Amince to, Tad'an sassauta dariyan tana kallonsa tace "Wani irin sharad'i, kunnenta ya matso da Bakinsa ya mata rad'a d'an b'ata Rai tayi tana kallonsa ya sake kamo kunnenta ya gayamata magana Tureshi tayi tana nok'e kafad'a yasake jawota yakuma mata Rad'an ta d'ago tana kallonsa ya hure idonta kawai ta saki Murmushi ta tashi ta gudu ta koma falo ta fad'a kan tree seater tana ta rufe ido, anan yazo ya sameta, ya kwanta agefe ya jawota ya d'aurata akan cikinsa, Suna fuskanta juna yace bakiban Amsaba kin Amince? Cusa kanta tayi cikin jikinsa tana murmushi, Da Dare Bintalo ta k'ira wayan Dijah llokacin suna cikin Bargo Kb ya zage sai bata labarai yakeyi😍🤪 Kaman bazata d'aukaba yace ta d'auka ta d'an marairaice Fuska "me zance mata in na d'uka yace "Kid'auka kice mata kina tare da Mijinki mana, bige hanunsa tayi da yake wasa dashi akanta, yana dariya ya d'auka yasa ahansfree yasamata dai2 bakinta "Hello Dijah Asanyaye ta Amsa da Na'am "Ke kuma daga kai Ruwa ma Bak'o shine har yanzu kusan goman dare baki shigoba bai gama shan Ruwan bane? Rufe ido Dijah tayi kaman tana ganinta, takasa cewa komi, Kabir ne yace "Ina wuni Aunty Fatima, Bintalo tana jin muryanshi tayi saurin k'ok'arin kashewa tana maida dariyanta Sani da yake gefe ya amshe wayan yace "Gaskiya bak'o baka da kirki, wai yaushe ka iskance hakane harda satan 'yar mutane? Kabir yana dariya yace sai mun had'e gobe zan baka Amsanka yanzu kam banda lokacinka, "mhmm dama nasani wlh inkatashi naka iskanci sai kafi kowani d'an iska iya iskancin, katse wayan Kabir yayi yana murmushi, Washi gari bayan sunyi wanka sunyi breakne suka fito tsaraba sosai yayi wa 'yan suna ya sauk'e Dijah sannan yasa akashiga dashi ya Wuce, tunada ta shiga take ta nok'e2 Aranan mutanen Ruga suka wuce tare da kewan juna, suna tafiya, Mami ta aiko driver, ya d'auko Dijah, afalo ta samesu zaune har da Kabir, Mami tana tafi tana "Oyoyo my Khadijah, Dijah ta fad'a ajikinta tana dariya, "Ya kika baro Baby da mamansa? Lfy k'alau suke Mami wlh kaman in d'auko babyn indawomana dashi, Mami tana dariya tace "tou saboda mune meye ma Sunanmu? Khadijah a'ina kika tab'a jin anyi haka? Dariya Dijah tayi ta kalli lya da take kallonta tana Murmushi tace "ke kuma lya wannan kalonfa? "Ai dole in kalleki, naji wani maganan Almara, kizage ki haifi naki bakice zaki d'auko na wataba, kiyi kokari nanda watanni kadan ki haifo inkinaso ai itama bana wani ta d'aukoba, Dijah ta galla mata harara, Mami kinga kiyi ma wannan tsohuwan magana, Mami tace kinci k'aniyanki Khadijah Uwan tawace tsohuwan? Iya tana dariya tace "barni da 'yar Bad'o ai nima na isheta, Harara ta sake gallamata ta tashi zatayi d'aki tayi tuntub'e da k'afan Kabir, da sauri ya janye k'afanshi ta wuce suka bi jina da Harara tayi d'aki Kallonsu kawai Mami tayi ta tab'e Baki, lya tana ta mata tsiya, Ranan Monday suka fara jarabawa tun da tafita ba ita ta dawoba sai yamma tana shiga d'aki wanka tayi tayo alola tafito ko Abinci ta kasa ci, tana ta karatu sai da akayi isha'i tana sallah ta haye gado dan ba k'aramin bacci takejiba, Ahankali Kabir ya bud'e k'ofa kaman munafuki ya shiga ya rufe da key, Fuskansa d'auke da murmushi ya iso gaban gadon da Dijah take bacci, Rigingine tayi Hanunta rik'e da Handout take Baccin, Dai2 saitin Bakinta ya manna mata kiss ya kwanta agefe ya mirginota ta dawo kan cikinsa, Can cikin Baccinta tajita rungume ajikin mutum, firgit ta bud'e ido ta k'wace ajikinsa tana mutstsike ldo, zai kamota ta tashi da sauri tana hararansa, tace "Nidai kafitamin ko inje ingaya ma Mami, murmushi yayi yakoma ya kwanta luf akan gado yana kallonta, "Zanso haka k'warai da gaske ya fad'a yana d'agamata gira gami da kanne ido, Juyawa tayi kaman zata fita ya jawata da k'afansa ta fad'a kan cikinsa tana mutsu2 ya Rungumeta da k'arfi ya saiti kunneta yace "Kin manta sharad'inmune Khadijah? Yaufa saura kwanaki kad'an kar kibari ki kwab'ar da zuwa Rugan juma, Shiru tayi tanajin abubuwan da yake mata, sai k'ara lafewa take ajikinsa sukaji ana nocking, "Khadijah Khadijah Mami ta k'ira sunanta da k'yar ta bud'e Baki tace "Na'am!!!!! *Kash Naso inmuku More goma sha Uku anma fargaban kamun da Mami zatayi ma Kb ad'akiin Dijah ya hanani* 🤪🤪 *Ummu Fatima ce* 😘 [8/27, 3:40 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 _Happy Eid El Kabir to U oll Muslims Ummah_ 🤝🏻🤝🏻😍😍 _Allah ya Maimaita mana na bad'in bad'ad'a_ *Dan Allah Fans d'ina kuyi Hakuri... da Ummu fatimanku..* 🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈 5⃣7⃣ Daga ita har Kb sai muzurai sukeyi Dijah ta tashi ta nufi k'ofa Kabir yayi saurin tashi ya shiga toilet ya rufe, Tana bud'e k'ofan ta d'anyi baya, Mami ta shigo, tana kallonta, "lfy kuwa Khadijah kike ta zaro ido haka? D'an murmushi Dijah ta k'ak'alo tana sosa k'eya "Lfy Mami mnn Baccima ni nakeyi... Shine... Kawai.. Ya.. "dama tambayanki zanyi kinci Abinci kuwa? Naga tun shigowanki banji motsinkiba, Mami ta katseta batare da tasan mezata fad'a Kanta ak'asa tace "Banciba, Baccine ya d'aukeni, "to maza je kici kafin ki dawo ki kwanta, har ta juya xata fita tadawo tana k'arema d'akin kallo sakamakon k'amshin turaren Kb da ta jiyo a hancinta, Bataga Alaman ya shigoba ta kalli kan Mirrow ko zata ga kwalban turaren bata ganiba hakan ya tabbatarmata da yashigo d'akinne ta d'an d'aure fuska ta kalli Dijah "Kabir ya shigo d'akinnane? Wani k'ululu taji cikinta yayi ta girgiza kai gami da cewa a'ah, "Tom muje ki d'auko Abincinki ki tabbatar kina rufe k'ofanki kafin ki kwanta, Mami tana tsaye a bakin k'ofa har Dijah ta d'ebo Abinci ta shiga d'aki sai da taji tayima k'ofan key sannan ta wuce d'akinta, Tana tsaye tana murd'a k'ofan taji ya Rungumota ta baya ya saka kansa atsakanin wuyanta yana shanshanan wuyanta a hankali yana lumshe ido, Tafiya yakeyi da ita ahankali har ya zauna abakin Gado ya zaunar da ita akan cinyansa suna fuskanta juna ya karb'i flate d'in Abincinn aransa yana dariyan Maminsa, Kallonta yakeyi yana Murmushi wani abu mai kama da So yakeji yana masa yawo ajiki da jininsa, awani b'angaren kuma yana k'aryata hakan, "Khadijah yak'ira sunanta can k'asan Ransa, ahankali ta d'ago tana kallonsa tana d'an Murmushi, shima murmushin yake yaja Hancinta, "d'an wannan Abincin shine zai ishemu? Kallon Abincin tayi tace "ai ni nak'oshi, kaci kawai. Shiru yayi yana kallonta kaman mai son gano wani abun, yace ".me kikaci? "babu "to maza bud'e bakinki inbaki, Ta girgixa kanta "Allah Likita na k'oshi, Ya zuba mata ido "tom me kikesonci in nimomiki?, Ta kuma kwantar da kanta akafad'anta Ni bani sha'awan cin komi, Ya manna kanta a k'irjinsa, bata yadingayi har ta k'oshi, Sannan ta maida flated'in, Akwance ta dawo tasameshi luf acikin bargo, d'an jim tayi tana tunanin anan zai kwana ko me? Batayi auneba taji ya jawota cikin bargon ya matseta ak'irjinsa, yasa bakinsa acikin kunnenta yana mata Rad'a, "Nazo yimiki fyd'ene ina fatan zaki ban had'in kai bazaki gayama Maminkiba, d'an tirje2 ta fara zata k'wace daga rik'on da yamata ya zira Harcensa acikin Kunnenta yana wasa dashi ahankali yanajin yanda take mik'ewa ajikinsa, ya kuma Rungumeta yana Murmushi ya lura tana son wannan sak'on nashi sosai take saurin ba da kai duk lokacin da yake aikamata, Kallonsa tayi ganin yana mata dariya yasa tayi yunk'urin tashi cikin jin wani irin Kunya, ya kuma Rungumota ya Matseta gam yanajin d'umin Jikinta yana ratsa illahirin jikinsa, cikin kasalalliyan murya yace "i'm sory Baby, na kwantane nakasa Bacci zazzab'i nake ji ki barni inji d'umin jikinki, ko zan d'an samu releif, ya k'arashe yana tura Hanunsa cikin k'irjinta, ya tura harshensa cikin Bakinta yakamo Harcenta, yana tsotsa Ahankali, yayin da Hanunsa suke bada wani sak'on a k'irjinta, Lumshe ido tayi gaba d'ayansu suna fitar da sassanyar Numfashi, Sai Asuba Kb yayi wanka gami da Alola ya fito yana sand'a ya nufi massalaci, Dijah ko tana idar da Sallah ta nufi kitchen sauri2 tagama tayi shirin school, bayan tayi break ta sallami Mami, Har zata fita Mami tace "Ki wuce ma Kabir da Abun Break d'insa ki kuma yi Sauri kar ki makara, Tsaye tasameshi a falo yana manne botulan gaban Rigansa, kallo d'aya tamasa ta nufi dining tana tunanin kyau da gayu irin na Kabir duk kalan kayan da yasa yakan amshesa yafito kaman wani basarake, tana juyowa tajita ta fad'a k'irjinsa yayi huging nata sosai ya lumshe ido yana shak'an k'amshin jikinta, wani abu namasa yawo ajikinsa, . nan itama ta kusa lalacewa anan dan shak'an k'amshinasa, jin suna shirin zubewa ananne tayi saurin zare jikinta anasa xai kuma kamota ta zame tana langab'ar dakai, cikin sanyin murya kaman mai jin Bacci tace "Likita school zan tafi nayi latti pls, agogon Hanunsa ya duba ya kalleta yad'an d'aga Gira da school da Mijinkifa? Ya fad'a cikin wani irin yanayi, Cikin wani irin Raunannen Murya tana lumshe ido tace "Pls Doctor Exams fa mukeyi, Ya kafeta da ido cikin buk'ata hakannan kuma yaji haushin kansa baisan lokacin da yazama mabuk'aci hakaba, sam yanzu baya iya cotroll d'in kansa inyana tare da ita kaman da Ganin irin narkewan da yaketayine yasata Juyawa batace komiba, D'an ciza Lips d'insa yayi yarasa haushin wa zaiji ita ko shi da yake kok'arin mannemata koda yaushe. Akasalance yabita da Kallo, "Ke zonan ya fad'a a dake, dawowa tayi fuska arunane, yace "shiga ki d'auko min key d'in car na kizo in ajiyeki, "Doctor kazauna kayi Break Driver zai kaini, had'e rai yayi batare da yakalletaba, ya nufi hanyan fita, Dasuri ta shiga ta d'auko tabi bayansa, cikin jin Haushi, hakann bataso yakaitaba ganin yanin da ya koma, Ajikin motan tasameshi tsaye hanunsa cikin Aljihun wandosa, Sai had'e rai yakeyi shi adole baisamu yanda yakeso ba, Karb'an key d'in yayi ba tare da ya kalletaba, ya bud'e Motan ya shiga yazauna sannan ya bud'e mata ta shiga mai gadi ya bud'e musu gate, Tafiya kad'an yayi daf da zai hau titi wata farar mota tanufoshi gadan2 k'ok'arin kaucemata yakeyi tana binsa dan haka kawai ya tsaya cak yana kallon Motan har ta matsoshi ta tosheshi a wajan, Hanunsa nakan sityari yana kallon Motan, yaga anbud'e Motan Nafisa ce ta fito rai ad'an b'ace, kallonta yakeyi har ta isoshi ta bud'e motansa, ido da ido suka kalli juna ita da Dijah, wani irin bugun zuciya taji lokaci guda, Ganin Dijah da Mijinta, _karkiyarda kibari tadinga ganin matsala tsakaninki da Mijinki, ko akwai karki nuna sai kun kasa ce daga ke sai shi_ maganan Mamanta ya fad'o mata aranta, wani yau dararren murmushi tayi ta mishi wani alama da hanu wanda sam Dijah batama luraba, tana can tana fama da zuciyanta da ya d'anyance, fita yayi a motan ya mayar da murfin ya rufe, Nafisa tayi saurin janyeshi gefe Wani kululun bak'in ciki Dijah ta had'iya ta bisu da kallo daga farko ta hango b'acin Rai a fuskan Kb, saidai batasan ya akayiba taga yasaki fuska har yana d'an Murmushi, Dafe kai Dijah tayi ta kuma kallonsu Nafisa ta gani ta d'ora Hanunta kan k'irjinsa sai wani lumshe ido takeyi tana murmushi, tana kallon Motan kb da gefen ido burinta ace Dijah tana kallonsu, shima murmushin yake yana kallonta, hannayensa sanye cikin Aljihun wandonsa, Yana sauraro maganan da Nafisa takeyi wanda Dijah bata jin ko kalma d'aya, can kawai taga ya zauna kan wani dutse, Dijah ta d'ago wayanta tana duba lokaci, Cikin matsanancin b'acin Rai ta bud'e motan ta fito, kai tsaye titi ta nufi. Kallonta Kb yayi sannan ya kalli agogon Hanunsa yana mik'ewa ya Nufi motansa, Nafisa ta biyoshi abaya, "Sweet bamu gama magananbafa, "Zan ajiye wancan a school ne Nafisa daga nan zan wuce aiki, Ta langab'ar da kai cike da kisisina, tace "Sweet... Yayi saurin katseta da "kijirani agida indawo, "No zan bika sweet ta fad'a ashagwab'e, tana bud'e inda Dijah ta fita, sai da yazauna ya kalleta yace "to motan da kikazo dashifa? "zanbarshi anan inna dawo ind'auka baice komiba yayi baya ya kauce ma Motan ya fita dai2 inda Dijah take ya tsaya gami da zuge glass ya kalleta "Ke kihigo in anjiyeki, ko kallonsa batayiba tana ta tafiyanta yana binta yana magana sai sauri takeyi burinta kawai taganta abakin titi ta haye Napep, zuciyanta cike da k'una, Ganin bata da niyan tsayawane yasa yatsaya gami da fita a motan ya sha gabanta kaucewa tayi da sauri zata wuce ya fincikota ya bud'e gidan baya ya wurgata ya shiga da sauri yayi ma Motan key yana huci, cikin xafi kuma yana mata fad'a "dan tsaban kin Rainani shine ina miki magana kinamin banza, ancemiki ni sa'ankine stupid kawai, tsaban bak'in ciki Dijah tasaki wani kuka mai cin Rai, Wayyo wani irin farin ciki da ziyarci Nafisa ba'acewa komi, ji take kaman ta daka tsalle, ta saitin mirrow ta kalli Dijah da takife kanta da gwiwa tana kuka tasaki murmushin Mugunta aranta tace "kuka baki ma faraba 'yark'auye matik'an dani kike tare, dani xakiyi shiaring miji, wani sanyi taji aranta dan hakan ya nuna mata har yanzu ba jituwa tsakaninsu, Kb ba yayinta bare ya kwanta da ita abunda take matik'ar tsoron faruwansa tsakaninsu, Dan tasha Alwashin ita zata fara b'are Kb tasan indan hakan ya kasance bashi ba wata mace dan shirin da take tayi ma kanta, Kallon Dijah ta mirrow ta kuma yi, ganin ta d'aga kanta tana share k'olla, tayi murmushi ta kwantar da kanta kan kafad'ansa tace "Sweet wlh yunwa nakeji, "yanzu to ya kikeson anyi? "Nothing nadai gayamakane kawai, "Mhm Nima da kika ganni banci komiba, "Ayyah my sweet shiyasa ashe nake jin yunwa yinwan cikinkane acikina, pls kadaina zama da yunwa kar wani abu yasamamin kai, shiyasa nakeson dawowa kusa da kai dan indinga kulawa dakai, Dai2 lokacin ya iso tun bai kai gayin perking ba Dijah tafara kiciniyar bud'e k'ofa, juyowa yayi yaganta da sauri ya mik'o hanu ya dafe hanunta "Ke wai meyasa baki da Hankaline Khadijah? Nafisa tayi murmushi tace "sweet kadaina biyema yarinyannan, wani uban tsaki Dijah taja ta fincike hanunta ta bangaje murfin Motan tafita tana zabga musu Harara dukansu, kallonta yakeyi har ta shige Exam Hole sannan yayi k'wafa ya rufe motan yafara tafiya sai Huci yakeyi, Nafisa ta dafa kafad'ansa cikin jin dad'i tace "to wai sweet meyake had'aka da wannan 'yar iskan yarinyanne da bata da kunya Bata da mu.. Bata k'arasaba Kb yaja wani uban Birki ya juyo da huci ya kalleta, "Malama kincikamin kunne dallah inbazakimin shiruba kifitarmin a mota, Murmushi tayi tana k'ok'arin basarwa, kaman ranta bai b'aciba, Da wani irin takaici gami da b'acin Rai Dijah tayi duk Exam d'inta, har tagama bayan sun tashi tana fitowa ta hango Motansa atsaye, juyawa tayi ta baya ta isa bakin hanya ta tare Napep, tana k'ok'arin shiga ya hangota, yana k'arasowa tana shiga ya zuge glass yana k'iranta wata uwar Harara ta bankamasa gami da jan tsaki suka wuce yaso yatsayar da Napep d'in anma sai ya fasa ya bi bayansu a bakin gate napen d'in Ya ajiyeta kb yayi saurin Fitowa amota yabiyo bayanta da gudu tayi k'ok'arin shiga taku biyu yayi ana uku ya damk'o hijabinta yana huci yayi baya da ita ta d'ago manyan idonta tana kallonsa a hankali tana k'unk'uni ya had'ata da jikin Gini ya matseta sai da tasaki wahalallen k'ara, sannan ya sassauta mata, "Nayi kama da abokin wasanki da zan dinga miki magana kina burus dani har kina min tsaki da Harara. Kai ta shiga girgizawa saboda wahala tace "Kayi hak'uri nifa ba dakai nakeyiba, "tom da wa kikeyi? "Allah niba da kai nakeyiba, da zuciyata nayi tsakin, "Ok hararanfa? "Allah kuwa ba hararanka nayiba haka idona suke, sakeata yayi yad'anyi baya yana kallonta, yace "haka idonki suke kaman na mayyah? "Eh aidama ni mayyance wlh ka tambaya a garinmuma duk wanda nazauna dashi sai na lashe Zuciyansa, tafad'a kanta tsaye tana k'ifi2 da ldo, cike da Mamki gami da rashin fahimtan inda zancen nata ya dosa yake binta da kallo, Ganin ya shagalta da kallontane yasa cilin Hila tayi baya2 ahankali sai da ta isa bakin gate tatsaya tana bankamasa Harara, "An hararekan kayi abunda zakayi, kuma anmaka tsakin Malam wlh kafita ahanyana inkak'i wlh... Bata kai ga k'arsheba ta runtuma tayi ciki sakamakon nufota dataga yayi, gudu take shikuma sauri yakeyi ahaka suka shiga falo tana shirin shiga d'akin lya yad'ansa gudu yakamota ya dinga nannad'eta da Hijabinta yana juyata a wajen, tasaki k'ara yasa hanu ya toshe bakinta yana matseta ajikin Gini dai2 lokacin Mami ta iso wajen tana Rafka salati, Anma sam baisa kb yasaketaba so yake ya wahalar da ita sosai dan haka ya k'ara matseta awajen, cikin tsawa Mami tace "Kabir kasaketa tun ban b'atamaka raiba, Sakinta yayi yana huci Mami ta rik'e baki ashe har yanzu kanan da bak'in halinka, saboda Allah me tamaka haka daga shigowanta? Yana huci ya juya zai fita Mami ta taroshi "bazaka ban Amsaba? Zama yayi akan kujera yana huci yace "Mami Rashin kunya tamin, "wani irin Rashin kunya? "Ki tambayeta Mami tafad'a da bakinta, Mami ta kalli Dijah da take cigaba da hararansa, tace "Kahadijah wani irin Rashin kunya kika masa? "Mami nibanmasa wani Rashin kunyaba shine yata zagina har yanacemin wai mayya, kallonta kawai Kb yake bako k'iftawa, ko yausje zata sauya oho? Mami tace "Mayyah kuma to meya kawo maganan maita? D'an murmushi yayi saboda yanda Mami tayi tambayan yabashi dariya, "mayyance Mami tunda tafad'a dabakinta tace a garinsuma ansan da hakan, Dijah tace "Wlh niba mayyabace kainema kake abun mayu, ko jiyam da daddare haka ka dinga shamin... Da sauri Kabir ya mik'e gami da kai ma bakinta bugu yana huci da sauri tayi bayan Mami ta faki idon Mami ta lek'o tamasa gwalo tace "To inkana da gaskiya kabarni infad'amana sai aji ni dakai waye maye? Ko zaka Rantse baka shamin.... Mami tayi saurin Fito da ita daga bayanta ta turata jikinsa, tana Hararanta tana fad'in "to tunda bakinki bayi mutuwa jeki kuk'arata ba Ruwana inkinyi laushi xakiyi shirune ai da gudu tayi d'akinta ta rufe, Mami ta tab'e baki tana Allah ya shiryar daku mai hali dai baya fasawa, zanga lokacin da zaku canja, Kusan kwana biyar kenan Rabon Kb da Dijah, tun yana daurewa yana Runguman pillows yayi bacci har abun ya gagareshe inya kwanta yadinga juyi kenann yana fama da matsanancin sha'awa, gashi yanzu ko yasaha magani baya kashe masa k'ishin, yayi da nasani da nadaman fara kusantan yarinyan yafi so goma, ya tuna jiya da yakasa hak'uri ya k'ira Nafisa ba irin Romancing juna da basuyiba amma bayajin komi ajikinta sab'anin Dijah da ko rungumanta yayi yakansamu relief, basai yayi babbanba, to kodon Nafisan tazomasa tana piriod ne? Ya tambayi kanshi, To ai itama nakan kasance da ita tana period kuma in samu gamsuwa mai kyau, yaja tsaki a fili yace inaga da gaske dai mayyarce banzan yarinya kawai, yafad'a yana yarfe Hanu, Tashi yayi ya zauna ya kunna wuta yaga agogo 2:00 na dare tashi yayi ahankali, ya jawo drowern gadonsa ya lalume keys d'in gidan gaba d'aya ya dinga bincike ya samo key d'in k'ofan falon Mami ya fita jiki ba k'arfi yana takaicin yanda yazamo mai k'arfin sha'awa da yana iya controld'insa yanzu kuma baya iyawa ahankali yake tafiya yana jan tsaki gami da jin haushin kansa ta yanda yake bin k'araman yarinya mara kunya mai son tona asirinsa da son bashi kunya agaban Mahaifiyarsa, tsaki ya kuma jah dai2 lokacin ya zura key ya bud'e k'ofan ya shiga a hankali ya mayar ya rufe, Dam yaji k'irjinsa ya buga da ya tuna cewa du wannan kwanakin yana shigowa anma yasamu k'ofanta da key to inyasamu arufefa? Sai inkoma ya fad'a ak'asan zuciyansa yana taku ahankali, ya kama Handle d'in k'ofan ya murd'a ahankali, cikin nasara yaji k'ofan ta bud'e baisan lokacin da yasaki murmushiba, ya mai da k'ofan yasa key ya kunna hasken d'akin nan idonsa yaje kanta tana kwance luf akan gado ta rungomi pillows guda biyu ak'irjinta yayinda ta matsa biyu a tsakanin cinyoyinta, tana baccinta a tsanake, Yad'an harareta "wato ita tana kwance hankalinta akwance shi kuma yana can yakasa Bacci, hayewa gadon yayi ahankali ya zare pillows d'in ya maye gurbinsu ya jawota jikinsa sosai na shirin ko karta kwana dan yasan tana iya masa ihu a darennan, Wani irin ajiyan zuciya ya sauke yana k'ara mannata da jikinsa, Acikin Baccin itama tasaki ajiyan zuciya gami da k'ara shigewa jikinsa tana rungumansa, Romacing nata yashiga yi sosai, Lokacin da zance yafar canzawane ta farka jin tana tureshi yasashi saurin kunna wuta yana kallonta tana murk'ushe ido tana kallonsa ta tashi ta zauna ta turo baki, "to meyakawoka d'akina? Nifa bana so, Murya akasalance yace "Sory Khadijah wai me namikine kikayi fushi dani haka mai tsawo? Rabon danaganki fa namanta, "Nidai kafitamin ko nak'ira Mami, yad'an murmsa yace "kiyi hak'uri dan Allah kar ki k'irata ki taimakeni yafad'a amarairaice kaman zaiyi kuka yana k'ara ahiga jikinta, duk yanda Dijah ta k'udura a ranta zata masa duk randa ya shigomata kasawa tayi sakamakon hakama sai taji tausayinsa yakama yanda taga duk jikinsa yana b'ari ta langab'ar da kai "to meyasa kake zagina agaban matarka? "Banzagekiba Khadijah kinsan koni da ke bana zaginki bare agaban wani, "Kaxagenimana kace min stupid mara hankali kuma ka shanyani kaje kuna hira, Yad'ago idonsa da suka rine dan tsaban buk'ata a sanyaye yace "Bazan sakeba Khadijah ki yarda dani, ya fad'a yana jawota jikinsa, (mhhmmm Na mijiii!!) 🤔🤪 Yau take juma'a Ranan farin ciki gasu Khadijah dan a yaune suka kammala jarabawansu suna ta d'aukan photo cike da Alhinin Rabuwa da juna, Jamila ta dafa kafad'an Khadijah tana nuna mata motan Kb da yajima atsaye awajen tace "Khadijah kije ku tafi tuntuni fa yake jiranki wlh yanzu kam ya gaji, Murmushi Dijah tayi suka cigaba da d'aukan pic d'insu sai da suakyi mai isansu sukayi sallama da juna ta iso gareshi ta bud'e Motan ta shiga tana rufewa yayi caraf yakamota ya kwantar kan cinyansa, ya mannabakinsa akan nata yafara tsotsa kaman mayuwanci abunda yabashi mamaki shine yanda yaji tana tayashi, Har sai da suka fara fita hayyacinsu ya saketa gami da d'agata tayi surin kifa kanta acinyanta ta rufe idonta, tsaban kunyan da yakamata, murmushi yayi yana shafa bayanta ya rank'wafo dai2 kunnenta "Kai Khadijah baki da dama wlh yaushe kikazama haka, nifa punishing naki nakeyi na shanyani da kikayi anan na kusan 2hours, to ke kumafa kodai kinfara iskan..... Ya rufe bakinsa yana dariya yaja motan suka tafi duk yanda yayi yajata da hira ta sake tak'i sai b'oye Fuskanta takeyi ahaka har suka kai gida, yana perking tafita da sauri ta shige ciki yabita da dariya yana girgiza kai yace "Khadijah problem, Da daddare Tana zaune abakin gado saiga Kabir ya shigo hanunsa rik'e da ledoji ya ajiye ya zauna kusa da ita yana kallonta, "Madam ba ko sannune? Tad'anyi murmushi tace sannu, yauwa d'auko plate da 2 Cups a kitchen kizo tashi tayi tasa hijab ta fita tazo dasu ta ajiye ya ciro kaza gassashe ya d'ora akan plate d'in ya ciro fresh milk mai sanyi ya tsiayaya aduka cups d'in yace "Bismillah nasan murnan graduation bai barki kinci komiba, babu musu tafara ci dan yunwan takeji gashi yau tana cikin farin ciki, tace "Likita yaushe zamu tafi? "Ina? "Ruganmu mana, Murmushi yayi ya kurb'i Fresh milk ya ajiye "Wato baki mantabako? To ai baki cika sharad'in nakiba kinmanta jiyama kinyi taurin kai, ya fad'a yana d'aga Gira, Kaman zatayi kuka tace "Banyibafa dai2 lokacin sukaji anyi nocking k'ofan d'akin anmurd'a handle d'in cikinzafin nama Kb ya tashi ya shiga toilet dai2 lokacin aka bud'e k'ofan aka shigo Mami tasaki baki tana kallon ikon Allah ga k'amshin turaren Kabir da yake yawo a hancinta, ta kalli plate d'in ta kalli cups d'in dake wajan sannan ta kalli wayoyinsa Biyu da Hulansa da yacire ya ajiye awajan, Sannan ta maida kallonta ga Khadijah da tayi suman zaune, kaman k'asa ya bud'e ta shige, Mami ta tab'e Baki tace "Ina Kabir d'in ya shiga? Murya na b'ari Dijah tace "Mnnm babu, "Dana d'aukoki daga d'akinsa shine kika kawoshi d'akinki ko Khadijah? Har kin iya b'oyeshi, yaushe kika iya irin haka? Tad'an sassauta murya k'asa gami da d'an ran k'wafowa yanda tasan bazaijiba, Tace "wato ke dad'i miji ko? To kimayar da Hankalinki ba'ayiwa Namiji haka, Khadijah so nake nakarb'armiki 'yanci, baki ganeba, daga haka ta juya sai da takai bakin k'ofa ta d'aga Murya yanda zai ji tace kuma kisanar dashi zamu had'une daga haka ta rufo musu k'ofa tana d'an murmushi Aranta tace Kabir d'an Duniya wato sai da yasan yanda yayi ya yaudareki har kika amincemasa zaman d'akinki batare da nasanaiba saidai dama na dade ina zargin hakan, nasan yanda zan b'ullomuku dukanku zanyi maganinku yara zaku gane baku da wayau, Washi gari Kabir da k'yar ya iya zuwa gaida Mami saidai bata nunamasa komiba ta amsa da fara'anta har yafita batace dashi.komiba, Ganin hakane Yasa washi gari yazo takanas yasameta, akan kujera ya zauna itakuma tana bakin gado, Bayan sund'anyi 'yar hirane ya gyara zama yana kallonta yace "Mami jibinefa zan tafi Lagos Mami tace "Eh inasane Allah yasa kaje lfy kadawo lfy Kabir Allah ya katemin kai, " Amen yace gami da kallonta yace "dama inason in ajiye Khadijah a rugansune sai inwuce inna dawo sai in d'aukota indawo miki da ita, Cike da Mamaki Mami ta kalleshi aranta tace tofa gawani tsari ta inda ka bullo kenan? Har zakacemin wai kadawo min da ita, kama cire kanka, Ayyah yaro ka makaro nagano logonka yanzu zamaka mai gaba d'aya ayita ta ka're Kabir. 🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪 *Wai shin da gaske Kabir Rugan zaikai Dijah ko dai akwai abunda ya shiryane?* *to inma can zai kaita anyah Mamin zata yarda musamman yanda talura yaran nata namata wasa da hankali* *To Ya Dijah zataji in Mami ta hanata wannan tafiyan dabatasan ingancinsaba ma'an Rugan xai kaita ko wani wajan?* Ya Kabir zaiyi tunda yanzu baya iya barci hakanan? Nidai nace in anhanashi Dijah yaje ya d'auki Nafisa mai nimansa ido arufe 🤪🤪🤪🤪🤪🤪 Anmafa Shawaratace wannan ke meye shawaranki? Sai naji daga gareku *Ummu Fatima ce* 😘 [8/30, 9:51 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 _kai Gaskiya inashan k'orafinku kala2_ 🤦🏼‍♀ _Sam kunk'i karb'an uzurina fans da gaske jikinrin littafin ba sonabane_ 😰 _Nasadauk'armuku da wannan page gaba d'ayanku masu k'irana fa masu min massage ta inbox da watsao grouo da prvt duka akan Rashin ganin sabon page_ Karfa kuce cin hancine 🙈🙈 Wanda ban amsamusu maganaba a prvt kuyi hakuri wayance tayi Rsetoring😰 5⃣8⃣ Wani kallon baka da wayo Mami ta bishi dashi tayi murmushin inka san wata baka san wataba, ta d'an muskuta suna facing d'in juna sosai, Tace "ka k'osa ko Kabir? Ka k'osa tayi ta barmuku gida, ka k'ara Hak'uri ina sane da Ak'awarin da na maka, duk yaushenema tagama makarantan? Cikin wani irin yanayi Kabir yake kallon Mahaifiyar tashi, jin tamasa wani fasarra na daban, ya girgiza kai "No Mami ba haka nake nufiba.. Da hanu ta da katar dashi, ta d'an had'e Rai "ya isa Kabir kai da zaka Lagos a jirgi mai xai kaika wannan Rugan? Kayi tafiyanka kawai ni na d'auko Khadijah daga wajen iyayenta da Hanuna, kuma ni xan mayar da ita garesu da Hanuna, kayi tafiyanka kawai kabarmin abata. Ahankali ya d'ago ya kalleta sam ba alaman wasa a fuskanta, "Ayyah Mami baki fahimceniba, ba manufata kenanba, ya fad'a azuciyansa, Yaso ya fahimtar da ita, anma Ganin bai samu fuskaba yasa ya mik'e jiki ba k'wari ya fita, A k'ofan pertd'insa ya zauna ya rafka tagumi yana tunani da jin Haushin kansa na yanda ya bari yake shiga cikin lamarin yarinyan da yawa haka, Can yayi tsaki gami da mik'ewa aranshi yana tunanin gara yayi tafiyansa ma shi kad'ai yasan kafin ya dawo ya manta ta kwata2 Da wannan shawara Kabir yayi shirinsa a tsanake, cikin kwana Biyun ko nimanta baiyiba, duk da yanda yake jin zuciyansa da gangan jikinsa nayi, na Rashin ta akwana biyun, anma ya dake gani yake da yatafi shikenan ya manta da ita ****************** Tun shida ya fara shirin tafiyansa ayau, dan da wuri yake son barin gidan sabida abinda yakeji na fizgansa game da Khadijahn, Fararen tas d'in Suit yasa dw wandonsa, yayinda na cikin ya kasance coffe brawn, takalminsa ma Sau ciki cofee brawn yafito a asalin Likita Gogagge kuma wayayye sai da yagama had'a duk takardun da yake da buk'ata sannan ya manne idonsa da Glass mai fararen kwalba wanda kake iya ganin komi na idonsa tas tacikin kwalban yayin da Hanun galss d'in ya kasance coffe brown ya d'aura agogon fata ahanunsa shima brown ya d'auki brief case d'insa brown ya fito, sauri yakeyi sukayi kicib'us da Sani A falo, dukansu fuskansu da guntun Murmushi suka mik'a ma juna hanu, Sani yad'an gyara tsayuwa yana kallonsa, "Haba Kb meyasa yanzu inzaka fita sam bakasanr dani kuma kasan aikina ne fita dakai, Kabir yayi murmushi yaja Hanunsa suka fita yace "Abokina ta yaya zan dinga d'aukanka muna tafiye2 kullum bayan yanzu kazama nai lyali? Tuni na canzamaka aiki abubuwanne basu gama kankama ba shiyasa bansanar dakaiba, Na mai dakai Campaninnan yanzu kaine Manerger, zaro ldo sani yayi ya tsaya cak da tafiyan da yakeyi "Kana nufin Zaka karb'a ahanun Alahji ya'u kabani? Kb yayi murmushi gami da d'an dukan kafad'ansa "shirin da nakeyi kenan Abokina, kasan nidashi d'in kowa shiri yake akan d'an uwansa, ninawa shirin kenan akansa inyagama farautanan, Daga haka ya wuce cikin pert d'in Mami, yabar Sani da tarin Mamaki yarasa hali irin na Kb sam bayada k'yashi ko Hassada, Burinsa wani yasamu ak'ark'ashinsa, yasan duk irin Abunda Alhaji ya'u yake shukawa akansa anma yayi burus ya zuba ido yana jiran sai yagama. D'akin Mami ya nufa jin Motsi akitchen yasashi dawowa a tuanainsa Manince aciki, Khadijah ya gani tana share Hanunta da Towel dan wanke2 datagama, Dam!! Sukaji zuciyoyinsu ya buga a tare, Da sauri ya juya ba tare da yace komi itama da saurin ta yarda towel d'in da yake hanunta ta nufoshi gami da k'iran Sunansa, "Doctor!! Cak yatsaya ya juyo yana kallonta, ta matsoshi asanyaye daf dashi ta tsaya ido da ido suke kallon Juna, Numfashinsu na turereniya, ta d'an girgiza kanta tana ci gaba da kallon k'wayan idonsa da shima ya bud'esu sosai yana kallonta dasu, yanajin wani abu na ratsa illahirin jikinsa, Cikin wani irin Murya mai d'auke da damuwa tace "Likita kafasa kaini Gidanmunne? D'an ajiyan zuciya ya sauk'e yayi kaman zai juya tayi caraf ta cafko Hanunsa tana murza cikin tafin Hanunsa da yatsunta kaman yanda yake mata aduk lokacin da yake son shawo kanta akn wani abu ta d'an langab'ar da kai, Murya Asanyaye Idonta taf da Hawaye tace "Baka tab'amin Alk'awari kacikaba Likita, meyasa kazamo mai magana biyu? Meyasa kake yawan yaudarana? Cikin mutuwan jiki da kalamnsa da kuma abun da take masa ya jawota jikinsa yamanneta ak'irjinsa, yanajin zogi aransa harga Allah yaso tafiya da ita suje Rugansu suyi kwana biyu sai su wuce Lagos kafin su dawo, dan ayanzu ji yake kaman bazai iya Rayuwa ba itaba, duk da yasan ba sonta yakeyiba anma zuwa yanzu yasan tana da matik'ar Muhimmaci a Rayuwansa, Anma ina Mami ta hana faruwan hakan. Kuka tasake gami da K'ok'arin k'wace jikinta dan yanzu ta gama ganewa jikinta yakeso shiyasa yake yawan yaudaranta sai ya samu yanda yake so sai ya shareta, shiyasa yanzu ya yaudareta dacewa inbata bashi kanta bazai kaita gun Baffantaba inkuwa tana Amincewa da shi zai kaita tayi sati ya dawo da ita, bayan wata yasake maidata, Ashe duk yaudaranta yakeyi, "Khadijah ba laifina bane ya fad'a Araunane, da sauri ta k'arasa k'wace jikinta ta kalleshi "Likita na dawo daga Rakiyanka bazan sake yarda duk wani furuci da zai fito daga bakinkaba, Cak magananta ya tsaya sakamakon Had'e Bakinsu waje d'aya da yayi kissing nata yakeyi cikin k'warewa jin suna niman su fad'ine ya manneta da jikin Gini ya tura Hannayensa Cikin Riganta, Shiru tayi ta kasa Koda motsi ne sai k'ara lafewa takeyi ajikinsa tana fitar da Numfashi, tanajin kaman tana Son abinda yake matan, Jin takun k'afa Alamun ana dosowa kitchen d'inne yasashi zare Hanunsa da Bakinsa ajikinta, ya d'anyi baya kad'an dai2 lokacin Mami ta shigo tana fad'in "Khadijah har yanzu baki gamabane? Nan idonta ya sauk'a akansu kallo d'aya ta musu ta gano halin da suka fad'a da sauri ta janye idonta tana k'ara tusuwa cikin kitchen d'in cikin dakewa tace "Af Kabir kar dai har kagama shiri, ai nayi zaton kana Bacci ne inata k'iran wayanka baka d'agaba, Gefensa Khadijah tabi ta fice cikin azama ji yake kaman yabita ya kamota ya maidata jikinsa, Ya gyara tsayuwa kansa ak'asa yana facing Mami da tak'i yarda su had'a ido tana ta had'a abinci a Basket sai da yayi gyaran murya kusan sau uku kafin ya iya fara Magana duk da Maganan baya fitowa sosai, yace "Ni zan wuce Mami amana Addu'a sai lokacin ta d'ago ta kalleshi, "zaka wuce bakayi Break ba Kabir? "Nayi a pert d'ina Mami sauri nakeyi kar asamu matsala kai ta jinjina, tafara Jero masa Addu'o'i yana Amsawa da Ameen har ya fito a a falo yasamu lya, Yamata sallama tace "Ayyah nima bazaka dawo kasameniba Kabiru Gobe insaha Allah zan wuce Maiduguri, Yace Haba lya wai me kikeyi a Maidugirinnane haka da kika k'i hak'ura da shi? Dariya tayi tace "abunda kakeyi a yola haba Kabir ni da mahaifata ga zuri'ata duk acan kace me nakeyi, "to ki k'ara hutu anan sai ki koma "a'ah gaskiya ina kewan gidanmu, "Ok kibari to inna dawo nanda sati sai inmayar dake da kaina, tace "Anyah zan iya? Sati zakayi acan? "Eh Ran ata yau zan dawo insha Allah, "to barin gani dai, Nan sukayi sallama ta masa fatan sauk'a lfy ya fice zuciyansa na ga Khadijah ya rasa wani irin Hukunci Maminsan takeson yankemasa, Dijah kuwa tun shiganta d'akinta ta shige wanka dan tasaha Alwashin zatayi ma Mami Rikici ta barta taje wajen 'yar'uwanta ta wuni ko zata huce takaicin da Kabir ya d'ura mata tafito kenan taji hayaniya ta window, ta yaye labule tana kallonsa yanda sceuiritynsa suka kewayeshi yana tabasu hanu, Zuciyantane taji na mata d'aci tana kallonsa har ya shige Motan ta saki labulen gami da fad'awa kan gado ta saki Kuka mai cin rai da irin yaudaran da yamata, sannan awani fannin tanaji ajikinta ya koyamata jarabansa, dan kwana biyunnan da yayi ba tajita ajikinsaba da k'yar take iya Bacci, Tafi Awa biyu tana risgan kuka kafin ta tashi da k'yar ta shirya, tana d'aurin d'an kwali Mami ta shigo, kallo d'aya tamata ta gano kukan da taci aranta tana mamakin yanada akayi nan danan ta hango tsananin zazzafan so da shak'uwa a tsakaninsu wato ita dai tana Gidan Sun maidata Hotiho tana musu kallon suna fad'a gami da sukan juna ashe akwai wani sirri tsakaninsu, Dan ba k'aramin mamakin yanayin da ta gansu d'azu tajiba, dan dukansu fuskansu ya nuna tsananin buk'atuwa da k'aunan junansu, D'an tab'e baki tayi aranta tace bazan janye k'udurinaba Khadijah inna janye wlh kece aciki muddin bangara Kabir akankiba Nafisa da Uwarta zasuyi saurin cin Nasara akanki, anma inya garu yasan zafinki to ko zasuyi nasara ba dukaba zai nayi yana tuna cewa ked'in mai tsadace inkin kub'uce masa zai sha wuya, Ta sauk'e ajiyan zuciya awani gefen kuma tana tausayinsu, tace "Khadijah kizo ki karya Sai kije kiyi ma Fatima sallam Gobe in Allah ya kaimu zaku tafi maiduguri da lya kije kid'anyi Hutu akwai autar lya dazata miki gyaran jiki inkun gama sai kidawo kuje can wajensu Baffah, Wani irin kallo Dijah tayima Mami sannan ta kau da kai aranta tana tunani "to kodai haka duk mutanen garin suke da yaudara? "Kiyi hak'uri Khadijah nasan hankalinki ya tafi wajen son ganin mahaifanki zaki je lnsha Allah, ta fad'a cikin rarrashi kaman tasan abunda Dijahn take tunani, Mik'ewa Dijah tayi tana kauda damuwanta ta fita. Dama tuni Mami tagama tsara lya akan tafiyan takuma gama shirya yanda komi zai tafi dan haka washi Gari da safe suka wuce Maiduguri, BaK'aramin Mamaki Dijah tayiba yanda aka dinga nan danan da ita agarin duk wanda ya shigo lya tace masa ga matan Kabir sai taga ank'ara karramata haka sukayi ta tururuwan zuwa ganinta, sosai tasake acikinsu, Washi gari lya ta damk'ata ahanun Ya Fannah, kamar yanda Mami ta gayamata, wayyo Nan ya Fannah ta fara aiki akan Dijah na musamman dan tuni tariga da tasan komi game da Dijah da Nafisa dama ba k'aramin haushin iyayen Nafisa takejiba akwai k'ulli tsakaninsu Shiyasa bayanda basuyiba kan ta gyara Nafisan fir tak'i, abubuwa take koyamata tunda ga kan yanda zata zauna da Mijinta da kishiyanta, girki, tsafta kula da shimfid'an miji, da yanda k'amshi zai kama jikinta koda yaushe, kafin sati Dijah ta canza kala gaba d'aya dan wannan sana'an Yafannah ce na shekara da shekaru ba k'aramin k'warewa akai tayiba dan gari da gari ana zuwan mata, ***************** *Kabir* tun fitansa agidan cikin damuwa yake ahaka har ya isa cikin garin Lagos ya sauk'a a hotel d'in da aka tanadar masa bayan yayi wankan gajiya ya haye kan gadonsa ba abunda yakeso da k'aunan gani irin Khadijah, ya k'ira Maminsa sun d'au lokaci suna hira yana ta kasa kunne ko zaiji koda motsintane kusa da Mami anma baijiba da haka sukayi sallama, yana ajiye wayan k'iran Nafisa na shigowa, bai d'aukaba sai da ta mishi missed call2 kafin yabita tana d'auka tasa kuka hans fre yasa Wayan sannan ya ajiye agabansa yanajinta sai da ta gama tafara magana sannan yace "ina jinki inkingama zan kashe wayana inci Abinci, "hakama zakace kabir? Bayanda banyi zan bikaba fir kak'i yanzu kuma tun yaushe ka isa anma baka k'iraniba, ina k'iranka inajin kana waya, dawa kake wayan da yafini muhimmanci? Ahasale yace "Uwata ko kina da magana? Nafa gayamiki muddin kinason mu shirya kidaina min magana gatse2 haka ba sa'ankibane nifa kingane, baijira ta cewantaba ya kashe wayan gaba d'aya yana jan tsaki, Ba yanda baiyiba yaci Abincin anma yakasa dan damuwa, haka ya hak'ura ya kwanta kalaman da tagayamasa su suka tsaya masa arai da hoton fuskanta irin kallon da take masa haka yadinga juyinsa agadon, sai dai yasama ransa nanda kwana biyu yamanta ta, daga nan kuma inyakoma bazai kuma shiga hark'antaba, in Mamin taga dama tabashi ita shikenan, inta mayar da itama shikenan, tunda kafin zuwansannan Alhaji ya'u ya k'irashi yatsaida ranan tariyan Nafisa nan da sati, zai zauna da ita haka, Duk da sam bayajinta aransa, ita Dijanma yasan ba sonta yakeyiba, saidai ko ba komi tafi Nafisan sanin me takeyi wannan shine kawai Banbancin da yasa yake tunanin Dijahn fiye da ita Ba wani abuba. Sai dai Duk yanda Kabir yayi ya cire Dijah arasa abun yaci tura, kullum abun k'aruwa yakeyi ahaka dai yayi kwana hud'u da k'yar rana tsaka ya tattaro ya dawo batare da yakammala abunda ya kaishinba. Habib da Sauda yasamu da Mami a falo suna hira, kusa da Mami ya zauna yana yarfe hanu alamun wai ya gaji, Mami ta kalleshi rik'e da Baki tace "yanzu kabir dakacemin gaka dawowannan da gaske kakeyi?? Ya shafa kansa yana murmushi yace "wlh kuwa Mami garinne ya isheni, ba dad'i "Ikon Allah lokacin daka fara shiryan tafiyannan sati 2 kace zakayi, daga baya randa zaja tafin kace sati 1, kaje kuma kayi kwana hud'u kadawo, Habib yace "wlh kuwa Mami nima yabani Mamaki dan randa ya isa nikanma cemin yayi sai kawai anganshi, Sauda ta tashi ta d'auko masa Ruwa a frich ta ajiye agabansa, tana kallon Habib, "daga shigowansa bai ko hutaba yaya Habib zakamasa sharri, "Rabu dashi sam bai da Kunya baya girmama nagaba da shi baya girma ma aurensa ko ba komi ai ni sirikinka ne, ya fad'a yana kurb'an Ruwan, sannan ya a jiye ya kwantar da kansa akan cinyan Mami da take ta kallonsa dan inba idonta bane yake mata k'arya kaman taga ya d'an fad'a, Lumshe ldonsa yayi yanajin suna cigaba da Hiransu, Mami tace "to tashi kaci Abinci Kabir dan inagama hala rabonka da Abinci tun randa katafi naga duk ka fad'a, Idonsa a lumshe yace "later Mami, "Mhmmn kawai tace sukaci gaba da Hiransu, Har su Sauda sukayi ma Mamin Sallama suka tafi, ya tashi yace mata xaije yayi wanka yazo, Bayan anyi lsha'i ya shigo yana cin Abinci hankalinsa nakan k'ofan Khadijah, ko zai ganta shiru har ya tashi bai gantaba, sun d'an jima suna hira da Mami har tafara gyangyad'i, ganin haka yamata sallama ya tafi wasa2 kwanansa kusan uku da dawowo baiga Khadijah ba, aranan na Ukunne da ya shigo yayi k'undumbalan shiga da saurinsa ya mayar da k'ofan ya rufe dan kar Mami ta ganshi ya kunna hasken d'akin bai gantaba bayam gida ya bud'e nanma wayam, cike da fargaba ya dawo yana bin d'akin da kallo zuciyansa na bugawa ya kalli gaban mirrow ba kayan kwalliyanta, Nan bugun zuciyansa ya k'aru dan yanzu kan ya tabbatar da bata gidan da alama ma ta jima batananan, asanyanye yafito ad'akin yana jin d'aci azuciyansa. cikin wani hali ya shiga d'akin Mamin, tana kallonsa ta gano wani abun tattare dashi, Fita yayi ba tare da yace komiba, can anjima yakuma shiga, kallonsa Mami takeyi yana ta shiga da fita kaman mai niman wani abun, bata kulashiba. Yana son ya tambaya yana tsoron jin Amsan da zai tarwatsa zuciyansa, Washi gari Mami ta shirya tana shirin fita ya shigo ta kalleshi "zan d'an fita Kabir inbaka key d'in nanne? Ya d'an gyara tsayuwa cikin kasada da k'undubala yayi k'arfi hali yace "Ina Khadijah ne Mami? Saida ta zira hijabinta tace "ai Khadijah tajima bata Gidannan Kabir wlh duk kewanta ya dameni gidan bayamin dad'i sam, Kansa na k'asa ya dawo kaman andasashi har ta ida magananta, ta rufe pert d'in tare suka jera har jikin Mota, Sai da ta shiga tace "Ina dai maka tunin maganan gyaran gidankannan inkuma haka zaku shiga shikenan, Daga haka driver yaja suka fice. Hakanan Kabir yaji jikinsa gaba d'aya ya mutu ya dinga jan k'afansa har yakai falonsa ya zube cikin Kujera, Ya dafe kansa, *Nadawo daga Rakiyanka Likita bazan k'ara yarda da duk wani furuci da zai fito daga bakinkaba,* *Baka tab'amin Alkawari kacikaba* Kalmomin dake ta masa yawo kenan yana tunano fuskanta da gangan jikinta yanda yakeji aduk lokacin da suka kasance, Kafin kace me zazzab'i ya rufeshi gami da ciwon kai, Jujjuya kansa kawai yakeyi acikin kujera yana cewa "why Mami why Mami meyasa kikamun hakan??????? 😭 *Ummu Fatimace* 😘 [9/1, 8:30 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 5⃣9⃣ Ahaka Habib ya shigo yasameshi cikin wannan Hali ya zauna agefensa yana kallonsa, Cikin d'an damuwa da yanayin da yaga Aminin nasa yace " Man any problem? Me yasameka? Yajeromasa Tamabaya. Ajiyan zuciya kawai yake ta sauk'ewa batare da ya Amsamsaba har sai da yakuma masa wani tambayan, Ya d'an girgiza kansa ahankali yace "Nothing! Zazzab'ine kawai ya d'an tab'ani, Habib ya k'ura masa ido, Sannan ya Numfasa "to kasaha maganiman, Kb ya ya gyad'a kai Alaman yaji, "Dama key d'in Gidanka zakabani wai yau zasuje Jere, Da baki Kb yamasa Nuni da key d'in da yake kan Tv stand, Habib ya d'auka ya fita, Wasa2 Kabir ya lula duniyan tunani na Rashin yarinyan da bayi tunanin sonta yakeyi, Zaune yake a k'ofan pert d'insa yana kallon ma'akaitan Gidan ya zaro wayansa a Aljihu kaman mai Niman wani abu aciki Rana ta farko da yafara tunanin wai meya hanashi Mallakan No. Khadija? Nan danan yaji zuciyansa takamu da tsananin son mallakan No.ta Yak'irata dana yaji awani hali taje Rugansu. Ma'an meye matsayin da suke ayanzu? Zunbur ya mik'e ya shiga side d'in Mami a falo yasameta tana kallo ya zauna yana mata sannu da hutawa, ta Amsa cikin kulawa tana kallonsa duk yafita ahayyacinsa, gaba d'aya ta tsinci kanta cikin Rashin jin dad'i, "Kaci Abinci kuwa Kabir? Sosa Kansa yayi yana kallon T.v "Zanci Anjima, Tashi tayi ta shiga kitchen ba tare da tace masa komiba, Da saurinsa ya d'auki Wayanta, Rana na Farko da ya dinga mata Bincike a waya, Contact d'inta ya shiga yasa K letter nan sunan masu K suka bayyana kan wayan ya dinga sauk'a har yazo kan su Khadijah, Suna khadijahn suna da yawa iri daban2 Awayan anma ba wani Abunda ya nuna masa No. Khadijan da yake nima, Duk iya Bincikensa yakasa gano no. Da yake nima, Jin Motsin Mamine yasashi saurin maida wayan inda yake, ya d'ago yana kallonta rik'e da plate da cup na Abinci, Agabansa ta dire gami da bashi lzinin cinyewa yabata plate d'inta, nan ya hau ci a zuciyansa yana tunanin a ina zai samu No.? Nan wani tunani yazomasa aransa, "Binta Rugan zakayi ba No. Zakanimaba, Yesss yafad'a a fili dan jin gamsuwa da wannan shawara da Zuciyansa ta bashi, Saida yad'anci Abincin ya tashi yana kallon Mami yace "Mami k'arshen Satinnan xanje induba Dabbobinmu na wajen fulanin nan, K'uri Mami tayi tana binshi da kallo aranta tana mamaki duk da bata kawo cewa garin su Dijah xaijeba, ganin yana shirin Angwancewa, Sannan kuma bai cika zuwa duba dabbobinba sai tayita Magana yake zuwa yasata Mamakin, "An ma dai ba Rana da za a kai Nafisa zaka tafiba ko? "Washi Garine zanje, ya Amsa atak'aice "Allah yasa Muna Raye ta fad'a tana k'ara karantan yanayin sa, Ranan Asabar aka kai Nafisa Gidan Kabir washi Gari Lahadi yayi shirin tafiya Rugansu Dijah, tare da tarin tsaraba. Kuyi hak'uri da wannan wlh dan in farntamuku na takura kaina nayi wannan d'in Manage pleas insha Allah Gobe zanyi mai yawa 😍😉 *Ummu Fatima* ce 😘 [9/4, 11:15 PM] Hauwa Jameel: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH QAYAH* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 6⃣0⃣ Shida kansa yayi driving Har cikin Garin Rugan Juma, lokacin da Ya isa k'ofan Gidan Baffahne k'irjinsa ya buga sam baisan da wani ldo zai kallli Baffah ba dan baisan me Maminsa tace masaba da tadawo masa da 'yarsa, shin ta inama xai fara?? "oyo oyo Likita Iro ya katse masa tunani yana kiciniyar bud'e Motan, Kb ya sauk'e ajiyan zuciya ya dawo da kallonsa ga iron har yanzu kiciniyar bud'e Motan yakeyi, ya bud'e Gami da sako k'afansa yana d'an Murmushi, lro sai washe Baki yakeyi yana masa lale Maraba, Kb ya dafa kafad'ansa yana Amsawa Fuskansa asake, Nan matasa suka fara kewayeshi suna Amsan gaisuwa, baiyi k'asa a gwiwaba wajen basu kyautan da yasaba idan yazo, Da k'yar yasamu kansa ya shiga ciki da Sallamansa Inna tana zaune da Littafin arba'una Hadis tana dubawa cikin kad'aici wanda yazame mata jiki, Jin saallamane yasata d'agowa gami da kallon hanyan wajen ta Amsa cikin fara'a gami da bashi izinin shigowa dan tuni tagane Muryansa, Ta tashi da saurinta ta d'auko taburman Kaba da yasaha Kalal Green da pink da yellow, ta shimfid'a Masa tana fad'in lale maraba marhaban da zuwa, Cikin kunya da surkantaka yale Amsawa, Ta koma ta d'auko Kwanon sha ta tsiyayo masa Ruwa mai sanyi A Randan k'asa, ta dire sannan ta juya nimo wani Abun, Ba b'ata lokaci ya d'auki Ruwan yasha duk da bai jima da shan Ruwan Faro a Motansaba, Ya ajiye kwanon gami da sauk'e Ajiyan zuciya yana kallon Cikin Gidan Sosai Gidan yabashi sha'awa, yanda tsakar Gidan yasha shara ga zanen tsintsinyan Gwanin sha'awa a tsakat Gidan sai k'amshi k'asa ke tashi, ya kalli Wani Rumfa da yake gefe tukwaneni a kife akai sai ka rantse ba a wutan itace ake d'aurasuba, k'al suke ba alaman bak'i ajiki, kalle2 yakeyi sosai, ko ina na Gidan tsaf yake gwanin sha'awa, K'ara sauk'e ajiyan zuciya yayi aransa yana tunanin ba abanza Khadijah take da tsentseni wajan gyaraba, Inna kam sai jera masa abubuwan ci da sha takeyi, Sannan ta zauna suka Gaisa cikin Mutunta juna, ta tambayeshi lbrn Mami Sannan ta tashiga Kitchen tana sabganta dan tabashi daman tab'a abunda ta kawomasa. K'ura ma k'ofan d'akin lnna ldo yayi gani yake kaman Xaiga Khadijah ta fito, yakasa cin komi zuciyansa sai kaiwa da kawowa takeyi, Gaba d'aya yarasa Sukuninsa, Ahaka Baffah yashigo ya tarar dashi, Kusa dashi ya zauna cikin farin ciki yake marabtansa, gami da bashi Hanu suka gaisa, Baffah ya gyara zamanasa yana Fuskantansa, yace "Su Hajiya suna nan k"alauko? "lfy k'alau Kb ya fad'a cikin wani lrin yanayi, yana jiran Baffah ya tuhumeshi akan diyarsa, Ya Dijah 'yar Rigima tana nan lfy? Maganan Baffah ta katsemishi tunaninsa, Arud'e ya d'ago ya dubi Baffah kaman bai Fahimci abunda ya fad'aba, Nan Baffah yakuma maimaita Tambayansa, maida Kansa k'asa yayi cikin Matsanancin damuwa, ya Amsa da lafy k'alau take tace Agaidaku, Baffah yace "To Maddala Nidai bazan gaji da baka Baki akan Dijahba kasan xama da yaro sai Hak'uri Musamman irin Dijah na, Sai kayi Hak'uri Sosai, Kan Kabir ak'asa cikin damuwa da Kunya, Har ga Allah baisan banan Mami ta kawo Dijahba dan baiyi niyan sake zuwa Garin ba tare da itaba. "To ina Khadijah tashiga? Ya tambayi kansa, K'ara rikicewa yayi da ya tuno maganan da Mami ta fad'a na cewa iin Dijah tagama shcool dinta tana da zabi ko ta maidata ga iyayyenta ko ta aurar daita ga wani, Mik'ewa yayi kaman Zautacce Baffah ya d'ago ya kalleshi shidai yau sam baiganema sirikinnasaba, "Har zaka tafine? Cikin k'arfin hali yace "Eh zanje ingaida Goggoji kafim in wunce, to sai kadawo, Yana fita ya bud"e but d'insa yara suka kwashi tsaraban su kayan Abincin da ya kawo masa sannan ya wuce gidan Goggoji, Zaune yasameta atsakar d'aki tana kankare goro tana afawa abakinta, da sallama ya sahiga ta d'ago tana tafi "oyoyo Mijin, barka da hanya, Ya zauna yana mata yauwa ta lek'a bayansa tace "Oh Kabiru yauma kazo baka kawomini Dijahba? "zankawomiki ita Goggoji karki damu, makarantane ya hanata zuwa, Haka dai kake cewa wani irin karatune haka tun bayan aurenku inaga kai kazo yayi sau uku, anma ita shiru, 'yar'uwantama taxo yafi abunda yafi D'an Dariya kawai yayai suka gaisa agaggauce ya a jiyemata tsarabanta ya fice sai godiya take masa, ita kanta yanayinsa na yau ya d'aure mata kai, ba kaman yanda tasaba ganinsaba, A tsaye yasamu Baffah a k'ofan Gida, Baffah na ganinshi ya hau k'orafi, "Haba Kabiru irin wannan d'auniya yayi yawa Gaskiya aikin kenan ko kazo ko bakazoba, Kb yad'an Risina yana shafa Kai, yace "Baffa ai wanna shine hak'in d'a ga ubansa, ayitamana Addu'a kawai, Baffah ya jinjina kai "Addu'akam kullum acikinta muke Kabir sai dai Muk'arata Allah ya Albarkaci zuri'anku gaba d'aya, Ya Amsa da "Ameen ya d'an k'ara Risinawa "Baffah Maganan komawankannan dai ina k'ara niman Alfarma tuni angama gidan naku Baffah ka taimaka ka koma su Khadujah zasuyi farin ciki sosai su ganka kusadasu, Wani Murmushi Mai sauti irin ta manya Baffah ya fitar, yana kallon Kb da yaga ya koma masa kalan tausayi, Yace "Kabir bani da Bakin godiya gareka Addu'ance dai kullum nake binka dashi, Allah ya sakama da Aljannah, Banak'i makabane da ace zan iyayin yanda kaso d'in danayi Kabir to anma banijin zan iya Rayuwa a ko'ina inba Wannan Ruganba, dana da can duk d'ayane Kabir muna tare, zaku zo duk lokacin da kukaso, ku koma sanda kuka so, so kaga ai bamu rabu, Ba yanda Kb baiso yasha kan Baffah ba anma fir yak'i dan shi yanaganin ba k'arshen komawa baya irin ace yabi 'yay'ansa Mata garin da suke aure, da haka Kabir yayimusu sallama ya koma cikin Matsanancin tunanin inda Khadijah take, Gidan Mami ya dawo kai tsaye ba tare da yaje gidansaba, anma wani k'arin haushin bai tarar da ita agidanba, Dan haka ya dawo Gidansa, A falo ya tarar da Nafisa da Meena suna hira kwata2 basuji tsayuwan motansaba sai ganinsa sukayi kawai ya shigo ba k'aramin razana dukansu sukayiba sakamakon case d'insu da akadakatar acewa Meena tabar gari, Wani irin wulak'ancaccen kallo yabisu dashi, ya wuce a sanyaye Nafisa tabi bayansa k'irjinta yana bugawa, ta murd'a handle d'in k'ofan taji arufe ta d'an buga kusan minti biyar bataji ko motsinsaba, asanyaye ta dawo ta zube cikin kujera tana kallon Meena, "Nashiga uku Meena nida nake ta murnan aikin bokan da kika samamin d'innan yaci wancan shegiya ta koma k'auyensu sai gashi kuma yau Kb ya ganki wlh ina tsoro kar agano guban da yaci ta hanunmu yafito, wlh inason Kb bani son abunda zai nisantani dashi, Meena tayi 'yar dariya jin ta sake samun hanyan cin kud'in k'awar tata, tace "haba kekuwa? Inace dai bokan yananan da ransa bai mutuba, kar ki damu ke dai kikawo kud'i sai inkoma inmishi bayani a kashe case d'in, Nafisa ta tashi jiki na rawa batare da tace komiba tashiga d'akinta ba b'ata lokaci ta fito mata da kud'i tabata ta fita, Mutum yana nasa Allah yagama nashi akansa aranda nace muku zanmuku typing mai yawa aranan akayiwa Blood sis d'ita Cs aka cire Baby boy acikinta munata jelen Asibiti, bansamu lokaciba wlh yanzuma yawan k'irana yasa nace barin muku wannan kuyi hakuri Ban samun lokaci ne, Anma inkunyarda zan ta k'aita labarin dan naga kun matsu a gama, *Ummu Fatima ce* 😘 [9/9, 2:07 PM] ‪+234 813 157 1274‬: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🇳🇬 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 6⃣1⃣ Yajima a kwance Saman Bed d"insa ba abunda yake tunani Sai ina Khadijah tashiga? Juyi yakeyi asaman Bed d'in hancinsa na jiyomasa k'amshinta, da ya lumshe ido zaiga photon Fuskanta, nan tana masa Murmushi nan tana masa tsiwaannan nata, Ya rufe idonsa gam k'wak'walwansa na tariyo masa tun Randa idonsa ya sauk'a kanta acikin Rugansu da zuwanta Asibiti, amtsayin pecaint d'insa, da lrin draman da sukayi tayi a lokacin da yaje jinya wajan Babanta, yanda yabarota da yanda yadawo yasameta acikin Gidansu, da irin Rayiwa mai dad'in da sukayi kafin Mami ta shiga tsakaninsu, Juyi yayi ya Mirgina ya kifa k'irjinsa akan Gadon gami da dafe daidai inda yake masa zogi, A hankali yafara cewa "Iluv her Mami ireally luve her plaes Mami help my life, Ki taimaka Mami wlh tun asali Khadijah jininane, ninasan irin wahalan danasha a london lokacin da na barta a rugansu, nashiga damuwa aduk lokacin da tuna nabarta da wani d'an k'auye wai yana niman auranta, nakanji kaman xuciyata xata faso, alokaci nakasa gane sontane yake min hakan na I zaton tsanace. Nashiga matsanancin Farin ciki da nadawo nasamu kin kawomin ita har gida, nasani da gangan nake cusa k'iyayyanta araina, anma inasonta Mami ki ceci Rayiwan d'anki, ki dawomin da Hapiness d'ina, pleasss, Buga k'ofan da yasakejine a karo na biyu yasahi yin shiru da zantukan da yakeyi, ya cusa Hanunshi cikin gashin kansa yana ya mutsawa, yana sauraron Magiyan da Nafisa takemasa a bakin k'ofa, Baisan yanda akayiba yajita kwance saman bayansa, tana shafashi gami da Kukan kissa, "Haba sweet laifin me namaka? Zanyi ta knoking kak'i bud'eni sai da na wahala na tuno da k'ofan da yake ta cikin wancan side d'in da xai sada mutum danan, Shauk'in Dijah da yake cikine yasa yadinga jin Muryan Nafisa kaman na Dijahn, Hanunsa yasa yadafeta sannan ya Mirmigina ya maidata saman cikinsa suna kallon Fuskan Juna, fuskan Dijah ya Gani A Fuskanta Cikin matsanancin Buk'ata ya dad'a Rungumeta, Tayi saurin manne bakinta da nashi, tana kissing nashi kaman zautattiya, yanajinta sai lumshe ido yake yana shafa gadon Bayanta, Cikin Dabara ta rabashi da Rigan jikinsa, sosai take Romacing nashi, har yashagala suka tsunduma wani Duniyan, Har yafito daga Wanka tana kwance shame2 yanda yabarta, Kallo d'aya yamata ya nufi closet d'insa, Jallabiya ya zira mai guntun Hanu ya fesa turare, zama yayi a bakin Bed d'in yana kallonta, ya wurgomata tambayan dayasa cikinta yin k'ululu, "Yaushe Meena ta dawo? Arazane ta kalleshi, "Ba.. ba dawo... Shitttt!!! Ya d'ora ya tsansa kan bakinta "Amsan tambayana kawai zaki bani bani son wani Magana gayamin yaushe tadawo? "Mhmm Jiya, "Ok tana Gidantan danasani? "Mnn Eh inaga agidan take, d'an Murmushi yayi yace "K'irata yanzu ki tambayeta tana gidan ko wani wajen tayi? Bataga Alaman wasa a idonsa ba dan haka ta d'auko waya hanunta na b'ari tafara k'iran Numbern jawota yayi ya mannata jikinsa gami da sa wayan a hans free, K'irjin Nafisa sai bugawa yakeyi da k'arfin Gaske, tana Addu'an Allah yasa kada Meena ta d'aga wayan, "Hello k'awata muryan Meenan yakatsemata Addu'an da takeyi a zuciyanta, ta d'ago ido ta kalli Kb dashima ita yake kallo Fuska a murtuk'e ya zabgamata harara gami da mata alaman tayi abunda yasata, Murya a sakale, tace "Kina Gidane? Meena ta amsa da "Eh yanzu shigowana naje Gidan Bok...... Da sauri Nafisa ta datse k'iran zuciyanta na Harbawa, Kb yayi Murmushi gami da sakinta daga rik'on da yamata, "Wai meya tsorataki hakane? Cikin Muryan Kuka tace "Kb ina tsoron kada kasa a hukunta Meena akan laifinda batayiba, pleas nasan Meena tanasona bazata cutar da abunda nakesoba, Kallonta kawai yakeyi yana latsa wayansa jim kad'an ya kara a kunnensa, "Hello Yusuf yarinyannan Meena ta shiga Gidanta yanxu haka, Eh to ku hanzarta, Ok yafad'a Gami da kashe wayan. Kallonta yayi sai juya kai takeyi "Haba Kb? Baka yarda danibane? Ya firzar da huce yace "Bincike shi zai bayyana komi ba yarda ko rashinsaba, tuhumanta akeyi da laifin ba wai anada yak'inibane idan bata da Hanu fine gaskiyanta zai k'waceta, "Allah Kb ba itabace, "Gud to fad'amin waye? "Wlh bansaniba, anma har ga Allah ni nafi zargin wannan yarinya 'yark'auyennan itacefa ta karb'o cake d'in kasan halin ba k'auye bai iya samun wajeba, Wani lrin Kallo da ya wurgamatane yasata saurin Had'iye maganantan ta sinna kanta k'asa, daga Bisani ta tashi zata fita yasa hanu ya karb'e wayanta batare da tasan dalilinsa nayin hakanba, yanan zaune a wajen cikin halin da yake tun farko wayansa ta d'auki Ruri nan akasanar masa da Meena ta shiga Hanu, ya tashi ya fito zaune yasami Nafisa ta Rafka tagumi tashin hankali kwance a fuskanta ya wurga mata wayanta gami da hayewa dining ba yanda baiyiba yaci wani sandararren jalof d'in shinkafa da tayi anma yakasa, haka ya mik'e ya fita da yunwan cikinsa, Tana jin tashin Motansa ta k'ira wayan meena har sau biyu ba ad'agaba, ta k'ira Mamanta Ringin d'aya ta d'auka tana fad'in yauwa 'yar Albaraka kinyi yandda na fad'amiki? Nafisa ta Rushe da kuka tace "Asirinki zai tonu Mama yau Kb yazo yaga Meena har yasanar da Ss cewa tana gidanta suje, nikam na shiga Uku wlh nasan kb yana gane cewa kekikasa masa guba zai sakeni wlh Mama inason sa kaman Raina yau ya zanyi? Bazan iya Rayuwa bashi ba, Tafad'a cikin tsananin Kuka, Duk da Maman ta tsorata dajin maganan sai ta dake har da dariyanta na k'arfin Hali, "kar kid'aga Hankalinki Nafisa, Boka na da rai bai mutuba, yanzu haka wani Maganin yabani zan aikomiki dashi ki binne a bakin gate sai yanda kikayi dashi sannan wannan yarinyan bazata sake dawowaba har abada, ta tafi kenan, D'an sauk'e ajiyan zuciya Nafisa tayi dan ba k'aramin farin ciki takeyiba idan ta tuno cewa Asirinsu yakama Dijah Kb da Mami sukoreta agidan kuma basa ko Magananta sannan Boka yace musu yama manta da ita kwata2 ko yaganta bazai iya tunataba, Maman tace "kina jina? Lami k'awata kuma ta samomin wani boka a can hanyan jos tacemin aikinsa kankat ne dan haka zamuje komi zai warware kar kidamu, dan haka kigayama Kabir d'in zamuje Maiduguri bikin Asiya daga nan in munje wajen Bokan sai Mu wuce Maidugurin, Yafannah ta miki gyaran jiki ko zata mutu sai tayi dan nasan ta inda zan b'ullomata intasan wata batasan wataba, Burina Nafisa inganki cikin fari ciki, kin mallaki Kabir angama. Nafisa ta sauk'e ajiyan zuciya, "Gaskiya Mama ni inaga mu hak'ura da Maganan Bokayennan haka, anyi2 anma ba Nasara kullum cikin kashe kud'i ake kiga d'akinkifa yanda yadawo wlh ni har kunyan k'awayena suje gaisheki nakeyi, "shiyasa ai nasamo wannan Bokan dan in munmallaki Kabir kakarmu ta yanke sak'a mujuya dukiya yanda mukaso, kedai kawi kishirya, Nafisa tace "To shikenan yanzu yaushe zamuje? "Sai bikin ya gabato nan da Sati sai mu tafi tunda dama ai kowa yasan da Bikin, Haka sukayi ta Hiransu yanda abun zai kasance musu daga bisani sukayi sallama suka ajiye wayan, ********************* Tuk'i yakeyi cikin damuwa duk yanda yaso ya cire ma Ransa tunaninta ya kasa duk yanda yayi tsammanin zuciyansa ya illatu da Rashinta abun yafi haka, yayi jelen zuwa gidan Mami fir tak'i sauraransa, Har ya gaji ya mata maganan bata saurareshiba, Ak'ofan Gidan Sani yayi perking ya fito gami da Rufe motan ya tura gate d'in ya shiga yadinga sallama abakin falonsu, Bintalo ce tazo ta bud'emasa tana masa sannu da zuwa wani sashin na zuciyanta na mamakin yanda ya canza kaman mara lfy, "Sani fa? Ya tamabayeta yana latsa wayansa, Ta d'anyi Murmishi gami da bashi hanya "Kashigomana Doctor yana wankane, Kansa na jingine ajikin kujera yana tunanin ta yanda zai fara abinda yakawoshin, Bai kula da abubuwan da ta kawomasaba tunaninsa kawai yake tayi yaji andafashi a hankali ya d'ago ya suka had'a ldo, Sani yace " Oga lfy kuwa kwana biyu gaba d'aya bana ganemaka kaman ba Angoba, Harara Kb ya masa sannan yace "Niba surutu nazo kaminba, Mnnhnn Numbern yarinyannan zankabani, Sani ya kalleshi yana gimtse dariyansa kaman bai fahimceshiba, Yace "Yarinya? wace yarinyan kenan? "Mtss nifa banson lskanci ai kasan yarinyan da nake fad'a sarai, Dalla can Malam kaban Numbern Khadijah, Sani ya d'an dake "Ni bani da Numbern Khadijah, "Malam kar karainamin wayo mana ta yaya za'ace baka da Numbernta? Sani ya yatsina Fuska "To akan me zan ajiye Numbernta awayana? Kaida kake Mijintama baka da No. Sai nine zan ajiye no. ta, Cikin tsoro Kabir yace "pls Abokina maganan Gaskiyafa Dan Allah inkanada ka taimaika kabni pls, yayi maganan cikin sanyi Murya da Rarrashi, wannan karon kam Sani bai iya b'oye dariyansaba saida ya d'an Dara yace "Dagaske bandashi, Wani irin ajiyan Zuciya Kb ya sauk'e kaman k'irjinsa zai b'alle a kasale yace "Dan Allah ka tambayarmin Fatima nasan ita bazata Rasaba, "Kai gaskiya zaiyi wuya dan nadad'e banji sunyi wayaba, Kafeshi da ldo kawai Kb yayi kaman mutum mutumi ko k'iftawa bayayi, Sani yayi Murmushi, har ransa yaji tausayinsa sannan inya tuna waye Kb agareshi bai cancanci hanashi No. Matarsaba duk da Mami ta gargad'eshi, ya dafa kafad'an sa "Sory Abokina barinje intambayamaka idanma bata dashi promise zan nimomaka a yau d'innan, daga haka ya shige bed room, Kb ya mik'e da k'yar yana karad'e Hanya, ya fita ya shiga Motarsa, ya zauna gami da kifa kansa akan sitiyari yana xaman jira, Bayan 'yan mintoti, Sani ya lek'o da kansa gami da Mik'a masa wata 'yar farar takarda da saurinsa ya amsa ji yayi kaman kyautan Gold ya bashi, Sani yace "Gaskiya oga ka fad'a Rijiya mai zurfi, jan motansa kawai yayi ba tare da ya kulashiba dan yana ganin yanzu komi xaiyi dai2 indai ya k'ira Khadijah zai tsarata ta gayamasa inda take yaje ya dawo da Abarsa, yau d'innan basai Gobe ba, Da yaso sai ya isa Gida ya k'irata anma ina yakasa daurewa yayi hakan, dan haka yayi perking a gefen hanya ya saka Numbern a wayansa yayi dailing yana jin yashiga ya saki murmushi gami da Kwantar da Bayansa ajikin seat sai lumshe ido yakeyi, har wayan ta tsinke ba ad'agaba, Fitowanta kenan daga Sashin lya Ita da K'anin Yafannah yana bata labari sai dariya take yi taji wayanta yana Ringing a karo na Biyu, da Sauran dariyan a bakinta tad'aga Wayan ta kara a kunneta tana fad'in Helo! Wani irin mummunan fad'uwan gaba yaji sakamakon jin muryan namiji agefenta sannan yaji tana dariya, ji yayi duk illahirin jikinsa yasake, Numfashi kawai yake fitarwa, Rass Dijah taji gabanta ya yanke, dan kaman taso ta gano wannan Numfashin, canza wajen tsayuwa tayi tana fad'in "Hello inbaza'ayi maganaba zan kashe ta fad'a a d'an zafafe, Cikin wani irin Murya yace "Karkiyadda ki kashemin waya, Cikin fad'uwan Gaba Dijah ta dafe jikin gini dan ji take kaman zata fad'i, "Sai yanzu ka tuno dani sai yau kaji ka nimi layina? Tafad'a a zuciyanta, Da k'yar ta daidaita kanta cikn kasallaliyan Murya tace "Waye kai da zakace kar inkashemaka waya? Pls waye? Ta maimaita irin bata ganennenanba, Ya sassauta Murya "kina inane gayamin inda kike yanzu zan isoki sai kiga waye ni, "Mhm Malam ina da miji taya zakazo inda nake, Cikin kad'uwa yace "Kina da Miji? Waye Mijinnaki? Mijina gashi muna tare yanzu haka inajin Muryan masoyina yana jin nawa, "Noooo!!!!!! Kabir ya fad'a cikin k'araji gami dayin wurgi da wayan, yadinga Huci da muzurai acikin Motan shi kad'ai yana sharce zufa, Ganin haka bazai ficceshiba yasa yayi ma Motan key, yadinga sharara gudu har ya iso Gidan Mami, baiko gama perking ba ya finciki Murfin Motan ya bud'e yafita taku yake kaman zai b'urma k'asa ya shiga palour a kitchen ya tarar da ita, ya jawo Kujera ya zauna, dan bazaima iya tsayuwanba, a d'an tsorace Mamin ta kalleshi, "Pls Mami Mu musulmaine a ina aka tab'a aure akan aure? Da aurena akanta Mami Meyasa aka mata Aure? Haba Mami mufa Musulmaine, Cikin Rashin fahimta take kallonsa, "Banganeba Kabir??? Da sauri ya karb'e "Mami Dan Allah ki taimakeni karkimin haka kidawomin da Matata Wlh Khadijah matata ce, D'an Jim Mami tayi tana tunani kodai d'an nata yafara zaucewane, Ya Dafe kansa yana maida Numfashi ganin tak'i sauraransa, Ta dafa kafad'ansa tace "Har yanzu baka fahimtar daniba, Waima to me xakayi da Khadijah bayan gaka tare da Matarka Kabir banson niman fitinafa kwanan nan kanason d'agamin Hankali kodai kagaji danine, ta k'arashe cikin d'an d'aga Murya, "Mami wlh lnasonta kiyi hak'uri wlh inason Khadijah Mamina ki taimaka tacemin wai tana da Miji, dagaskene? Ya tambaya yana langab'ar da kai Sosai yaba Mamin tausayi anma ta share ta maida Kanta ga Girkinta, tace "To ance maka baka sonta kowa ma bai sontane, Zaro ldo yayi "Kenan da gaske anmata auren? Tsoron yanayin da ya nuna yasa Mami tace, "mhhhmm aina katab'a jin anyi hakan ai sai ka ware igiyan aurenka akanta kafin Asamu daman mata aure so nake sai sungama dai2 tawa da Mijin nata kafin insaka bani takardanta, Wani irin ajiyan zuciya mai k'arfi Kabir ya sauk'e ya sadda kansa k'asa na d'an lokaci kafin ya d'ago ya kalleta, "Kiyi hak'uri Mami kibarni da Matata dakika auramin wlh ina sonta Kinji Mamina, D'an had'e rai Mami tayi "Yau Kabir agabana kake cewa kana son wata yaushe Soyayyar ka ya canza akala Daga na tsakaninka da ni ya koma kan wata ka manta cewa Zuciyarka ta soyayyan Mahaifiyarkace kawai? "Kiyi hak'uri Mami da Gaske nake inasonta, "Mmmh, kawai mai tace taci gaba da aikinta, bata k'ara bi ta kansaba, taci gaba da aikinta tana jin yanda yake ta ajiyan Zuciya, Har ta kammala taje tayi wanka Kabir yana inda tabarshi ba abunda yake tunawa sai kalman da Khadijah tagaya mishi "Yanzu haka ina tare da Masoyina ina jin Muryansa yana jin nawa, Tabbas yaji Muryan wani kusa da ita sannan da farko yajita cikin farin ciki da alama bata da wata damuwa, to waima a ina take? Yadai san ba cikin garinnan takeba, dan duk inda yasan zata je yaje, "Ka taso kaci Abinci Kabir ka wuce Gidanka dare nayi, a kasale ya taso yafito palour ya zauna ak'asa ba yanda ba tayiba ya k'i cin komi duk da azaban yinwan da yake ji, Magana d'aya yake maimai tamata Tabashi Khadijahnsa, ita kuma fir tak'i yarda suyi Maganan, ganin dare nayi kuma yak'i ya tafi yasa tace "to wai yanzu ya kakeson inyi? Ya langab'ar da kai "Just Mami ki gayamin inda take kawai abunda nakeson ji kenan naje Garinsu bata can Dan Allah ki gayamin inda take plss, Zuba masa ido tayi da alama yayi Nisa, "yanzu ka tashi ka tafi dare yayi Gobe in Allah ya kaimu za muyi maganan, zai kuma magana ta d'aga masa hanu, "Kaga inka matsa xamu b'ata kaje Gobe sai muyi maganan, Ba yanda ya. iya haka ya mik'e sumsun ya fita ya jima a mota kafin ya tayar ya fice ko da ya shiga Gidansama zama yayi cikin Motan na tsawon lokaci yana niman yanda zaiyi, ya bud'e Motan ya sako k'afafunsa waje yayi diling layin Dijah, Dijah kuwa tun Sanda taji k'aran da yayi ta tsorata ta sake wayan a k'asa Sai zare ido takeyi cike da tsoro tsawan lokaci kafin ta d'auki wayan ta shiga d'akin Yafannah, Duk yanda taso ta shashantar da zance a zuciyanta ta kasa musamman dataga bai kuma k'irantaba, Tun Bayan da ta idar da sallahn Magriba ta kifa kanta sai kuka take, Musamman data tuna wai Nafisa ta tare yanzu haka suna Gidansu, Da yaya ta yakice tunaninsa aranta tun da tazo, Gashi yau kuma tunomata, Gaba d'aya taji zuciyanta ya cunkushe, Daga Bisani ta haye Gado ta lullub'u tananin kishi ya sauk'ar mata da zazzab'i tanaji wayanta yana Ringing har ya yanke bata d'agaba, Yana zaune sai k'ira yake bata d'agaba anma hakan bai sa ya hak'ura da k'iranba, Candai da ta gaji dayin wurgi da wayan ta d'auka a zafefe ta kara a kunnenta, Cike da tsiwa tace "Wani Mara aikinyi d'inne yake son shiga Rayuwata haka? *UMMU Fatima CE* 😘 [9/10, 10:41 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 6⃣2⃣ Lumshe Idonsa yayi ya jingina da Jikin seat d'in Motan yana sauraren tsaurin idon da takemasa, Wani iri Sanyi na ratsa jikinsa, sai shafa kwancaccen Gashi K'irjinsa yakeyi, jin kaman zata katse k'iranne yasashi saurin cewa "Dakata inason kigayamin inda kike, Na miki Alk'awari indai a cikin k'asannane A darennan zakiga ko wani mara aikinyinne mai damunki da izinin Allah, "Malam Dan Allah kafita arayuwata, plaes kar ka k'ara k'irana, Cikin wani irin Murya yace "Pleas My Heart Khadijah bazan iya fita arayuwankiba, Bazanma iya Rayuwa bakeba, ki taimakeni Khadijah I really Luv U, kisanar dani inda kike in zo gareki tun zuciyana bai Bugaba kinji matata, ya k'arashe cikin wani irin sanyi Murya, Ji take kaman tana yawo cikin Gajimare kalmomin da take karantawa a Novel Miji na fad'a wa Matarsa yau shine Kabir yake gayamata? Ashe zata tab'a jin irin wannan kalman daga gareshi? Mik'ewa take tayi akan gadon tanajin yanda kalamansa suke yawo cikin jikinta, ldonta a lumshe zuciyanta na Harbawa da k'arfi2 "Helo Dijahna pleas tell me ina Mami ta tusamin ke tabarni da Raunin Zuciya? Dan Allah Khadijah kar kibarni duk rintsi ki kasance dani wlh inasonki, ki yarda dani, Wannan karon kam Kunnuwanta sunkasa d'aukan maganganunsan dan haka tayi saurin katse wayan, tayi jifa dashi gefen pillown da take kai, ta dafe k'irjinta da take jin kaman xai b'ullo waje. "Da Gaskene yanzu yana Sona kaman yanda nakamu da sonsa? Da Gaske yana Son indawo gareshi?? Anyah??? Kanta tashiga girgizawa kaman k'adangariya, "No Dijah kar kiyarda dashi mayaudarine kinmanta yaudaran da yadinga miki abaya? meyasa tun zuwanki bai nimekiba sai yanxu? Meyasa ya tare da Matarsa da yake cewa ita yakeso abayanki? *Bana Sonta kuma bazan tab'a sontaba har abada tsarina da na yarinyannan ba d'aya bane* Kalamnasa na baya suka dawo mata komawa tayi ta kwanta Dafe da k'irjinta wani lrin kuka mai k'arfi ya k'wacemata, ita dai ta cuci Kanta da tabari xuciyarta ta kamu da Sonsa, Rik'e yake da wayan sai juyawa yakeyi a hanunnsa tsawon lokaci kafin ya tashi ya shiga ciki, Jiki a sanyaye yake taku har ya iso bakin Gado, nan yayi tozali da Nafisa tayi shame2 akan Bed d'in zagawa yayi tacan side d'in ya zauna yayi Addu'o'insa Sannan ya jawo pillow ya Rungume a k'irjinsa ya lumshe ldo, yana tuanin kalan taushi da turaren Dijah tun bayan da tabarshi bai kuma sake jin irin k'amshintaba, yana matik'ar son K'amshin a ransa, Washi Gari da k'yar Kb ya iya kaiwa takwasa agidansa ya fito ya nufi Gidan Mami, Bed room d'inta ya isa gam yaji k'ofan Arufe, ya d'anyi knocking anma ina bai koji alamantaba ya sauk'0 ya lek'a kitchen batanan, Ya dawo palour ya zauna yana kallo aransa yana tunani yadai san Mami bata barcin Safe, Kusan 2Hours yana zaune a wajen kafin ta fito cikin shiri da alama fita zatayi yanzun, Kallonsa tayi kaman bata san da zuwansaba tace "A'a My Hanson Boy kaine anan? Ya shafa kansa yana d'an Murmushi, Ta zauna kusa dashi tana k'aremas kallo, "Kabir Anya kuwa kana cin Abinci? Duk ka wani firgice ka fita ahayyacinka, kobaka da lfyne? "Lfy na k'alau Mami inaga dai idonkine kawai ya nuna miki kaman na Rame, anam yaronki dai dai yake. Tab'e Baki tayi tace "Zan turomuku Laraba ta dinga muku Girki nasanka sarai yanxu haka k'in cin Girkin Nafisa kakeyi shiyasa ka koma haka, ta wuce kitchen ta kawomasa Abinci, ba Musu ya fara Ci dan mugun yunwa yakeji, ta kalleshe da Gefen ldo "ni zan fitane inkagama ka rufemin pert d'in Kaba mai gadi key, Cikin wani irin yanayi Kabir ya ture Abincin Gefe, ya kalli Mami da take shirin tashi, Asanyaye yace "Mami kinmin Alak'awari jiya, Akan Maganan Khadijah, pls Mami, Mami ta yatsina Fuska, "Ni Alk'awarin me namaka? "kince xaki gayamin inda take, "Gaskiya ba muyi haka da kaiba Kabir, bance zan gayamaka inda takeba, Ya Langab'ar da kai "Plaes Mami ki taimaka Kisanar dani inda take badan Halinaba, "Mhmm nifa Kar ka nimi d'agamin hankali Kabir dan bazan yarda indawo maka da 'yar mutane gidanka ku had'u da Matarka ku wulak'antataba, Sam hakan ba zaiyiwuba, Tunda baka Ra'ayinta kawai ka rabu da ita kayi zamanka da Matarka, Kana sane da yanda take a gurin iyayenta, "Mami Nidai Hak'uri nake baki, Dan Allah ki... tayi saurin dakatar dashi ta hanyan d'aga masa Hanu "ya isa haka Kabir, Gatafa na maka ka nunamin ban kyauta makaba, da yake Bakasan irin artabun da nasha kafin in samu nasaran karb'anta A hanun Mahaifintaba, Sannan bakasa sisinka wajen aurenba, dai dai da Sadaki Biyamaka akayi kaidai kawai Ganinta kayi nice nasha duk wahalan, ahakama kazo ka watsamin k'asa a ido ko kanmatane? Ceminfa kayi fa ba zaiyiwu Kahad'a Nafisa da wannan yarinya mara kunyanba, Kuma nan ka had'o kayan Matarka anma ita dai2 da pant baka saya ka bataba, a hakane zanbaaka 'yar mutane kaje kuyi ta mata tasku a nunamata wariya a fili? Matsowa kusa da ita yayi yana fuskantanta, cikin Magiya da Kunya abunda yadingayi abaya, yace "Allah Mami hakan da kike tunani baxai yiwuba, kema kinsan Nafisa bata isa da Khadijah ba, ke kanki kinsani Khadijah ba kanwan lasa bace, Wlh inta cije ko nisaidai inganta inbarta Balle Nafisa, Allah kuwa itama Nafisan shakkanta takeyi duk wani abunda kika ga tanayi mata wlh ldon mutane kesawa ta mata, Na tuba Mami Nasan nayi kuskure abaya bazan sakeba kiyi hak'uri, Maganan lefe Kuma Insha Allah Gobe za'a kawomiki Mami kiyi hak'uri, Tab'e Baki Mami tayi tana kallon yanda ya hak'ik'ance da iya Gaskiyansa yana bayani, tace "Shikena kaje zan duba Inyi Naxari akan Maganan Nan da 2 Weaks zakaji Amsa, Daga haka ta tashi ta fita, Kabir ya dafe kansa yabi hanyan data wuce da kallo, na tsawon lokaci, Sannan daga Bisani ya tashi ya fita kai tsaye Gidan Habib ya tafi, Bayan ya nimi order, ya tsaya a k'ofan palour, Sauda ta lek'o ganin Kb yasa ta fito Tana Murmushi Yaya Kb yau kuma daga wajene? "Mtss ina wancan Banzan yake kice masa yazo ina jiransa, ba abunda ya iya sai baccin Asara, Ta toshe Bakinta tana Dariya "Ya Kb waye kuma Banza? Ya zabgamata Harara gami da nunata da yatsa "Ke kifa kiyayeni, ta d'an turo baki "To ai ni bansan wani Banza agidannan bane, kanta yayo zai kaimata masga tayi saurin shigewa ciki tana dariya, dai2 lokacin Habib ya fito gami da Rik'eshi Yana murmushi "Kai Gurgu kar atab'oka awani wuri kazo ka hucemin akan Mantaman, bakasan tana da juna bane? Ko niman ka jawomin wani Abun, "Wannan kai yashafa inkaci gaba damin maganan banza kuma Ina iya had'aku da kai da ita da d'an cikinta duka in b'ab'b'alaku, kasan sarai niban Son Iskaci, Habib ya Shek'e da Dariya har yana rik'e Ciki, tsaki Kb yaja ya wuce yaje ya shige Motansa ya zauna Habib yabi bayansa yana dariya, Ya zauna a gefensa gami da dafa kafad'ansa "Man wai waya tab'omin kaine kam? Kb ya sauk'e ajiyan zuciya ya kalleshi, "Habib Mami tak'i ta fahimceni akan Maganan yarinyannan, narasa ta inda zan b'ullomata, duk ta inda na fito sai ta zame, Habib ya d'an Murmusa "to kai ka hak'ura mana tunda gaka da Masoyiyar ka agida, kaxuba ido sai lokacin da aka dawomaka da ita, Kb ya d'ago Rinnanun idonsa yana yima Habib wani irin Kallo da yasa Shi jin Kunya, Ya dafa kafad'ansa "Sory Abokina kasan dama nace xan mayarmaka da Martani akan Khadijah irin abinda kadinga fad'a akanta alhali Nasan itace Muradinka, shiyasa tun Ranan nake ta maka haka, Kar kadamu zan samu Mami akan maganan yau d'innan in abun ya gagara sai musa su Dady acikin Maganan dan basu san bata gidankaba, Kb ya sauk'e Numfashi yace "wlh nima naso asakosu Dan nasan Halin Mami in ta cije akan abu wai tana tunanin banson Khadijah batasan Khadijah itace Rayuwana ba, Sosai Habib ya danne Dariyansa Dan yasan inya kuskura yayi to Mai Rabashi da Abokin nasa sai a hankali, Ya lura gaba d'aya baya hayyacinsa, yace "Kar kadamu zanje da dare insameta, daga haka suka d'an tab'a Hiransu sama2 sannan sukayi sallama da Juna, Habib yana Allah2 ya shiga yaba Sauda lbr su sha Dariyansu, Da daddare Habib yaje yasamu Mami Akan Maganan, Sosai Mami ta gargad'eshi kan ya rabu da ita, sanna tace "Nasan tunda ya nimoka baku daceba zaku iya turomin iyayenku maza to wlh kuka kuskura duk sai na sab'amuku, tashi kaban guri, Sum2 ya tashi dan baiga wasaba, A washi gari Kabir yabada sak'on lefen Dijah a india, baifi kwana uku ba yazo ya jibge wa Mami anma ko kallon arzik'i bata masaba, Wasa2 Mami ta gasa Kb tun yana binta har ya gaji ya hak'ura, ya zuba ido, Bangaren Dijah ma acikin kwanakin inma yak'ira ta bata amsawa sai dai baya gajiya da tura mata text kala2 wanda ta d'auka amatsayin Yaudara, Yanayin Dijah da lya take gani ya canzane yasa ta yau tak'ira Mami Bayan sun gaisa tace "Fatima Gobe lnsha Allah zan turomiki da 'yarki, Sadiya zata kawota, ai gyara da Hutun ya isa haka, Mami tace "Eh lya nima yanzu ina buk'atanta kusa dani anma naso sai nazo bikinnan sai mudawo tare, lya ta zaro ldo, "Oh wai yanzu gurinki zata dawo? Fatima wai meke damunki? Yazaki sa a auro yarinya kuma ki rik'eta awajanki ki k'i sadata da Mijinta alahali itadashi suna son junansu? To wlh ban yardaba tunda kikace haka bari kawai ink'ira shi Kabirun yazo ya d'auki Matarsa, Mami tace "Kiyi hak'uri lya Gidansa za'a maida ita yanzu haka nasa angama sayo komi na kayan d'akinta jibi dama za'aje a zubamata, inyaso ina zuwa inmundawo dama d'akinta zan kaita, lya tace "a'a Bazan bari tayi bikinnanba kinasane Nafisa da Uwarta zasu zo, me kike tunanin zai faru in sun had'u? Gobe Sadiya zata kawota kuma a jibin in ankai kayan a jibin nakeso itama a kaita, Danme za'a bari sai wani lokaci? Mami tace "Shikenan Iya ya da kikace hakan za'ayi ta kawota Goben Insha Allah a jibin zataje d'akinta, Iya tace "Atou da dai yafi, Ta ajiye wayan tana Mita haka kawi ki rik'e yarinya awajanki kisa yara suna tambad'ewa awaje? Gashi inama yarinyan kallon kaman mai shigan ciki, "Ke Khadijah! Ta k'walamata k'ira daga waje Dijah ta amsa ta shigo, Iya ta kalleta "oh har kincire lallene? "Eh na cire, ta fad'a tana zama kusa da lya, Iya ta kalli k'afan lallene da aka yi da yankan salataf yakama yayi jah mai kyau, lya tace ya kwayi kyau sosai yanzu sauranme? "Auty yafannanh tace wai anjima zata kumamin Dilka Gobe in Allah ya kaimu zatamin zanen bak'in lalle, Iya ta gyad'a kai "yayi kyau Yanzu muka gama waya da uwanki Gobe Sadiya zata maida ke Gida, Sai ki gama duk abunda zakiyi a yau Goben sai ta miki zanen lallen da sassafe, Nidai nayi iya baki k'ok'arina wajan nusar dake zamantakewan aure Kahadijah, tun zuwanmu kullum in muna zaune na dinga.miki kenan, gasu Yafannah suma sundage sosai wajen fad'akar dake, shawarata dake ki d'au abun da ake gayamiki, ki bi Mijinki dan shine Aljannahnki ba Ruwanki da Nafisa, inta takaleki ki tura mata aniyanta sannan ki dage da Addu'o'i karkiyi wasa dan Nafisa Gubace sai da Addu'ah, kinji ko? Ki rik'e ibada dan shine Ginshik'inki, banda wasa, tashi kije kicigaba da kimtsawa Khadijah Allah ya Albarkace Rayuwan Aurenku yabaku zuri'a mai Albarka, Asanyaye Khadijah ta tashi ta nufi bed room zuciyanta sai bugawa yakeyi da k'arfi Tabbas Dijah tasan Allah ya kawota cikin zuri'a da suke sonta da k'aunanta dan a daren Ranan duk ta inda ta zaga acikin Gidan kowa da irin Nasiha da fad'akarwan da yake mata gami da tsaraban danginsu Humra da turaren Wuta, Tun Asuba Yafannah ta yarfamata Zanen Lalle mai tsaban kyau suna gamawa ta fara tsantsaramata kitso wanda su kayi tsagun da Allura, suna gamwa tashiga wanka duk a peart d'in Yafannah, tana fitowa ta turarata da turaren tsuguno sannan ta Ratsamata kwalliya na gani na fad'a, Yafannah ta mik'omata wata d'anyan shadda sabuwa dal wacca lya ta saya taba ma Baba gwani k'anin Yafannah ya watsamata aiki mai tsaban tsada da kyau, Wayyo Yafannah sakin Baki tayi tana kallon Dijah da take jin Rashin dad'in Rabuwa da Yafannah dan ba k'aramin dad'in zama da ita tayiba, sun shak'u sosai, Yafanna ta gwada mata Son da ko Bintalo sai dai haka, *********** "Kb tun Ranan nake binka cewa zamu tafi Maiduguri har yanzu bakacemin komeba tafiyan namufa jibine, Kb dayake shirin shiga Mota cikin Ginsan Maganan yace "Nafisa Sai kindawo Allah yakiyaye, yana k'ok'arin yima motan key ta rik'o Hanunsa, "Haba Sweet bakason inyi Nisa da kai ko? Wlh nima dolece da ba indazanje, k'wace Hanunsa yayi cikin nata yana watsamata Harara, "kin iya magana kaman gaske da kike tare dani d'inma me kike tsinanamin common Abinci wannan bakisan Ki girka kiba mijinkiba, lafazi mai dad'i bayi fitowa abakinki sai in kud'i kike nima, inasane da yawace2 da kikeyi kawai na zubamiki ldone, A sannu zan d'auki mataki akanki, "Haba Kb wai meyasa kake min hakane? Yanzu duk k'ok'arin da nakeyi maka baka gani? To yaushe zaka ban kud'in Mota da na tsaraba? Kasan har ankonmafa banyiba, "Abunda kika iya kenan wannan shine Hud'uban da akamiki inkinzo Gidab Multi Milonia Kb, ya zabaga mata harara yayi ma Motana key ya fita, Tab'e baki tayi cikin rashin gano maganan da ya yab'amata ta shiga ciki tana fad'in oho sai dai ka bayar d'an rainin hankali duk mak'alemin da kake ajiki bai ishekaba sai kamin wani gorin banamaka Abinci, Zan tafi ai zanga wanda zata dinga rage maka Dare, dai2 indawo kayi hankali, Mayafinta ta d'auka kai tsaye Gidansu ta nufa, nan ta samu Mamanta tana shirya kaya a Kwati, Tana zama Mamanta tace "dama yanzu nake Son k'iranki d'azu Dadynki yake cemin wai Angama Bincike akan Meena angano ba ita tasa poising d'innanba, yanzu ana nimanmu Ran Lahadi, Nafisa ta yatsina Fuska "Dai2 Lahadin ai Boka yagama aiki akansu, shegu matsiyata Maman tayi dariya Rabu da tsinannu nace Allah ya kaimu zasu gani, dukansu suka kwashe da Dariya, Nafisa tace "yauwa Mama inaso Boka yaba ma Kb Maganin sam inaga yana da Matsala dan baya iya yin Sex sai dai ya dinga wani jagwalgwala Mutum, wlh yanada Matsala, Maman tace "iko Allah daman Can haka yake ko daga Bayane? "Ni tun kafin aurenmu ma inamasa kallon haka, Shiyasa duk karuwancin wancan banzan yarinyan har suka Rabu bai tab'a kusantantaba, "Ke haba kin tabbata bai tab'a kwanciya da itaba? Nafisa ta had'e Rai kaman wanda aka gayawa mutuwa tace "Cab Wlh da ya tab'a kwanciya da ita Mama Mutuwa zanyi, Dan ni kad'ai akayi Kb banda wata banza ni nan nizan haifar masa 'ya'ya Mama Boka ya sake ban Maganin da zan dinga rikitashi ya mance da akwai sauran Mata Aduniya, "To wai wancan Maganin da aka baki bakiga aikinsabane? "Nagani karkiga yanda ya rud'e a first 9it d'inmu ya dinga Surutu daga bayane dai sam Baya iya Sex d'in, "To karki damu zamu karb'o wani ni nafi damuwa ma da naga kinsamu ciki wlh, Haka sukayi ta hiransu na son kai da Son Zuciya, har suka Rabu, ************ "Anma Abokina ba ka ganin Khadijah tare suka tafi maiduguri da Iya? Da sauri KB ya d'ago ya kalli Habib, Sani ya d'ora danima wlh hakan nake zargi dan Ranan da lya ta tafi Ranan naxo da na tambayi Mami ina Khadijah sai cemin tayi bata nan tun daga Ranan bansake ganintaba inna Tambayeta sai tace min kawai bata nan, KB ya gyad'a kai cikin Gamsuwa yace "Na yarda Anma meyasa baku tab'a gayanin hakaba? Wlh sam tunanina bai kawo hakaba, jikinsa na b'ari Ya bud'e mota da Sauri yana fad'in na tafi, Sani yayi saurin rik'oshi Kb kanitsu Zamu tafi tare Har Gidan lyan, Kb ya k'wace hanunsa "Barni kawai zan tafi ni d'aya indawo da Matata, Sani yayi ta magiyan yabarshi su tafi tare Bai kuma sauraransuba ya shiga Motan da niyan zuwa Maiduguri, ya fita, Nan suma suka shiga motan suka Bi bayansa da niyan komawa gidanjensu Suana masa Addu'ah. Dai2 kwanan Da zaibar Layin Gidan Mami Suka had'u da Motan su Dijah Rashin Sani har d'an kaucewa yayi ma Motan suka wuce kafin shima ya wuce dake bak'in Glass ne dasu dukansu ba wanda yaga wani, Ahaka ya d'auki hanyan Maiduguri da zumman d'auko Matarsa, Yayinda ita kuma Matarsan ta shiga Gidan Mami Cike da Farin ciki ta fad'a jikin Mami, *Allah sarki KB Allah dai ya kareka a hanyan Maiduguri* 😭😭😭😭😭 *Ummu Fatima ce* 😘 [9/19, 6:31 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 6⃣3⃣ Sannu ahankali yake tuk'i a hanyansa ta zuwa Borno, aransa yana Ayyana yanda zasu kaya da Wacca zai d'aukon dan ya lura ta d'au zafi dashi, duk da baisan Laifinsaba, Kusan Magriba ya shiga K'waryan Maiduguri, kai tsaye ya danna Hancin Motansa cikin Unguwan Ngroji, ya isa K'ofan Gidansu lya lokacin an Shiga Sallahn Magriba a k'ofan Gidansu yana fitowa daga Motan ya d'aura Alola ya shiga Masallaci, Iya tana zaune akan Sallahya tana Azkar ya shigo da Sallamansa, Ta Amsa tana binsa da Kallon Mamaki, har ya samar ma kansa Wajan zama, "Kabir kaine da darennan? Ya shafi Sajensa, yana Murmushi, "Bakin Gudo abayanaba keda kikamin Alk'awarin Sai na dawo ki taho kawai nadawo naga Wayam, Iya tashafa Addu'an da takeyi Gami da cire Hijab tana Murmushi, "Dana biyemaka da Bandawo Mahaifataba, da yanzu inacan, kazo Maganan Campaninkane ko? Sarkin Campani, Kalle2 kawai ya shigayi kaman Mai niman wani Abun ba tare da ya Amsataba, Zuciyansa a cunkushe, Gani yake kaman ba nasara. Nan Mutanen Gidan suka fara cika d'akin daga masu zuwa Gaisuwa sai masu kawo masa Abin sawa abaki, Har aka k'ira lsha'i Yana fama da jama'ah ad'akin lya Har yanzu kuwa dube2 yakeyi baiga wacca yake nimanba, Cikin sanyi Jiki ya tashi suka shiga Masallaci, Tun fitowansa yake cigaba da Amsan Gaisuwa Daga Bisani yashiga, Bai samu lya palour ba, Dan haka yabita Bed room cikin zumud'i dan yasan anan zaiga Dijah, inma tak'i fitowane d'azun, Saidai abunda ya k'ara rikitashi, shine Ganin lya ita kad'ai kwance kan Gado tana waya, Ya tsata yana k'arema d'akin Kallo sam baiga wani abunda yadanganci Dijah ad'akinba, nan zuciyansa ya d'anyance da Tunani iri2. Yanashirin fita ta ajiye Wayan tana fad'in "Dawo kaci Abinci tun d'azu na aika ayi k'iranka dan nasan mutanen naka baxasu barka kashigo da wuriba, musammanma sun kwan biyu basu gankaba, ta fad'a tana jere masa kayan Abinci kan shinfid'an da tamasa, Zama yayi kan shinfid'an gami da tank'washe k'afa ya bud'e Abincin yana dubawa, "Kai lya Wlh najima Rabona da Tuwon Biski, lnaso anma Mami bata cikayiba, Iya tayi Murmushi Tana kallonsa Batace komiba, Saima mik'ewa da tayi dan kawo masa Ruwa, Duk yanda yaso ya share yaci Abincin kafin yayi Maganan Dijah kasawa yayi, ji yai baxai iya koda loma ba sai yaji labarin Dijah, Ya d'ago ldo araunane ya kalli lya, "lya wai lna Mata tace? Yayi tambayan batare da yashirya yiba, "Matarka kuma agidannan? "Eh lya Dan Allah karkicemin batanan kinji, ancemin tare kuka xo da ita, "Tabbas tare Mukazo anma inaga kana cikin Yola ta shiga, Ma'ana inaga kana fitowa ita kuma tana shiga, Zuru kawai ya mata da ido yana kallonta ko k'ifta idon yakasa, Zuciyansa na masa zafi Sam shi baiga laifin da yayiba da ake ta masa Horo haka Akan Khadijah, Dafe k'irjinsa yayi ya kalli lya da idonsa da suka canza daga farare zuwa jajaye, cikin shak'ek'k'iyar Murya yace "Inama Mutum yana iya cire wani abu a zuciyansa da Dahanuna zan yakice Son Khadijah inhuta tunda ku bakwa sona da ita, Wlh nayi2 in hak'ura da ita Nakasa pls lya kisa baki ki taimaka kiyi wani abu akai, kada kimin haka nasan kinsan inda Khadijah take kitamka kibani ita, ya karashe kaman zaiyi kuka, Cikin jin tausayinsa lya tace "Kayi hak'uri Muhamdu Kabir, Da bamu Sonka da Khadijah ai baza'a aura maka itaba, Ka koma Gidanka zaka sameta lnsha Allah, Ciza lips d'insa kawai yayi cikin takaici dan aganinsa itama bakinsu d'aya da Mami Ashe haka So yake? Ya tambayi Zuciyansa ahankali kuma ya tashi ya fita bai kula da k'iran da lya take masaba, ya nufi Makwancinsa, Ba yadda bai Soba ya cire tunani aransa Anma ya kasa, Wayansa ya d'auko ya bud'e Missed call d'in Nafisa nan take yak'irata, yasanarda ita tafiya ta kamashi sai Gobe zai dawo, Mimirna tayi dan tasamu daman zuwa Gidan Meena Gobe da sassafe, ********** Da Misalin k'arfe Goma Na safe 'yan jere suka Dira a gidan Kabir, Basuyi mamakin Rashin ganin Matan Gidan agidaba, Kasancewan sun san Halin yawonta, pert d'in kusa Da KB akayi Jeren Da Mami ta kashe Mak'udan kud'i Wajen sayansu, Kafin la'asar sun gama tsara komi kama daga kitchen palour, da Bed Rooms, Su kansu masu jeren Sun yaba da yanda side d'in ya tsaru, Acan Gidan Mami kuma Khadijah ce Zaune tare da Bintalo, Sauda, Jamila, da wasu k'awayenta Guda biyu, ta kifa Kanta Sai Kuka takeyi ba irin Rarrashin da basu mataba tak'i tayi Shiru, Ahaka Mami ta Ratsa ta kamo Hanunta ba ta tsayar da ita ko inaba sai bakin Bed ta zauna kan kujeran da yake kallon Bed d'in suna Fuskantan Juna, Nasiha Mami ta mata mai Ratsa jiki, Sosai ta gwada mata Muhimmancin Addu'a da Rik'o da ibada, Tana gamawa ta rik'e Hanunta ta fito da ita palour ta Damk'ata a hanun Maman Sauda, Tana juyawa Dijah tasa Kuka mai tsuma Zuciya tana mik'o Hanu, "Mami na Dan Allah kar kibari a tafi dani, Da sauri Mami ta k'arasa shiga d'aki tana sharan k'ollahn da ya wanke mata fuska, Gaba d'ayan mutanen Gidan sai da Dijah tasasu Kuka, Haka suka kai *Nana Khadijah* Gidan *Muhammad Kabir* ana k'iran Sallahn lsha'i, Basu wani b'ata lokaciba suka watse Suka bar Gidan ya Rage sauran ita da Jamila Magiya tayi tayima Jamila gami da Kuka akan ta kwana, Jamila ta k'wace Hanunta, tana zaro ido, "Cab inkwanafa kikace So kike Dr KB yazo ya turani store? Badaniba gad'a a kotu bakiga yanda ya haukace yana nimankibane ldo arufe badaniba tafiyata zanyi, Sosai Dijah taji zafin furucin Jamila dangani take kaman gatse tamata dan ita atunaninta yanzu bata gaban KB, Tanaji tana kallo Jamila ta tafi ta tashi ta rufe side d'in ta koma ta kwanta akan gado gami da rushewa da Sabon kuka. Misalin k'arfe Tara Kb yayi Horn a gidansa Cikin gaggawa mai gadi ya bud'e masa ya shiga, Yanayin perking ya fito nan suka fara Gaidashi yana Amsawa har ya shige ciki, Wurgi yayi da key d'in Hanunsa, gami da xubewa asaman Bed d'insa ba tare da yako cire takalminsaba, Ya rintse idonsa Yana d'an mirgina kansa a kan pillow, cike da Gajiya, Kusan 3o minuts yana ahaka kafin ya tashi ya shiga toilet dan Ragema kansa Gajiya, Ruwa mai xafi ya tara ya shiga ciki, yajima aciki kafin yayi wanka ya fito d'aure da towell a k'ugunsa yaji anbud'e Get ya yaye labulen Windown danyaga meke faruwa, d'aya daga cikin Mototinsa yaga ya shigo, Kallon Motan yake har Nafisa ta fito ta shiga sashinta, ba tare da fargaba ya maida labulen yasake yana jijjiga kai, ya dubi agogo 10 saura Minti goma Sannan yasa Rigansa na bacci ya fita ya shiga wajenta zaune yasameta a bakin gado tana ware d'aurin d'an kwalinta, sai taunan Cingum take tana hurawa tana fasawa. Rai ab'ace yanunata da yatsa, "Ke Nafisa da izinin wa kika fita? Sannan sai yanzu kike shigowa, Mekika maida Aurena dake kankine? Cikin fargaba ta kalleshi muryanta na d'an b'ari, "mhh Asibiti naje Kb cikinane kemin ciwo shine naje.... "Shout off, yadaka tsawanda yasa Dijah had'iye kukanta daga kan Gadonta da take kwance, tsoto yakara kamata don inba b'ata ji tayiba kaman muryan Maigidan tajiyo, Ko da ita yakeyi oho? Ta taya a ranta, "Rufemin Baki banson Maganan Banza karki maidani bansan me nakeyiba, Ya sassaitar da murya gami da takowa daf da ita ya nunata da yatsa, "Daga yau kika kuskura ki kasake fita ba da izininaba zakiga abinda zai biyo baya, Naga kinason maidani bansan me nakeyiba ina sane da irin ya wace yawacen da kikeyi, bazan daiki iskanciba, stupid kawai wacce batasan darajan kantaba, Daga haka ya fice ya bar Nafisa da takaicin furucinsa, Birgima suke tayi asaman Bed dukansu Uku kowa da abinda zuciyarsa take sak'awa, Da haka bacci ya kwashesu su biyun yayinda Dijah kam tayi kusan kwana zaune, dan zuciyanta tagama tsinkewa da lamarin Drn nata, aranta tana tunanin ai yagama da ita tunda ya karb'i Budurcinta dama ance haka Mazan suke, watakila shiyasa Mamin take kaffa2 da ita gashi ya kaita ya barota, Washe gari da Sassafe KB yayi shirinsa na zuwa aiki, tun time dinsa bai gama cikawaba, hakanan yaji gidan ya gundureshe, Ya fito Main palour yana k'arema palourn kallon yanda datti yake shirin kasheshi k'arfi da yaji, yaja dogon tsaki cike da takaici arayuwansa inda abunda ya tsana k'azantane, Yana fita kai tsaye Campaninsa yaje, don yau yake son ya kammala komi na sabon tsarin da yayi ma campanin, Sai da ya d'auki kimanin 3Hours sannan ya k'ira Sani kancewa yazo nan ya sameshi, Ba b'ata lokaci Sanin ya iso, Kujera ya jawo kusa da Kb ya zauna yana mik'a masa Hanu, "Ango har ka fito da wuri haka?? Ban tsammani yau za'aga idonka a wajeba, Sani ya fad'a masa cikin tsokana, Hararansa Kb yayi gami da mik'amasa takardu, adak'ile yace "Sani ga Amana na damk'amaka, Kafi kowa sanin abunda yake tafe a campanin nan, Dan haka inason ka jajirce duk rintsi kar Alhaji Ya'u yayi Nasaran burinsa akan Campanin dan nasan kan zaka fuskanci kalu bale daga gareshi, Sani ya jinjina kai yana duba Takardun cikin so da kaunan wannan Aboki da yaxamarmasa Uwa da Uba, yace "Insha Allah KB zanyi kokari inga na sauk'e wannan k'aton nauyi da ka d'auramin, Kabir bani da Bakinki Godiya gareka sai tarin Addu'a... Da sauri Kb ya dakatar dashi ta Hanyan kamo Hanunsa, yana fad'in "Zo muje inhad'aka da Musa ya maka karin bayani ina saurine, zan fita, Yana gamawa ya Shiga Motarsa bai tsaya ko inaba sai Gidan Alhaji Ya'u Zaune ya sameshi a farfajiyan Gidan inda yasaba xaman shan iska ya rafaka tagumi yana saka da warwaran da yajina yanayi anba nasara, Kujeran dake daf dashi Kabir yajawo yazauna kasancewan yayi ta rafka masa sallama baijiba, Motsin kujeranne ya dawo dashi Daga Duniyan da ya lula, Yad'ago sukayi ido hud'u da KB da yake kallonsa cike da gadara da izza, Murmushi Kabir yayi ya shafi sajensa, "Ina wuni Dadyn mu, wani irin kallon tsana da takaicin Alhaji ya'u yamasa, Baida niyan Amsawa dan haka KB ya mik'a masa wata takarda yana cigaba da masa Murmushin rainin Hankali, *Kuyi hakuri kunji* 🙇🏼‍♀ *Ummu Fatima ce* 😘 [9/20, 9:08 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 6⃣4⃣ Kaman ba zai karb'a ba ya mik'a Hanu ya karb'a, Ya ware takardan Ya duba nad'an lokaci, ya dubi Kabir da son jin k'arin Bayani, kB ya d'an Numfasa, "Takardan Super Market d'ina ne nacan hanyan Jos, Na bakashi yazama Mallakinka Dady Duniya da Lahira, D'an Jimm Alhaji Ya'u yayi aransa kaman yayi farin ciki da hakan dan yasan Ba k'aramin Dukiyabane a wannan Store d'in, Saidai Bak'ar Zuciyansa ta hanashi hakan, Kabir ya mik'e har yanzu fuskansa da guntun Murmushi, ya kuma Mik'o masa wata takardan Wannan karon da Sauri Alhaji Ya'u ya karb'a yana dubawa, "Na Damk'a ma Sani Campanin munnan Dady yanzu shine Manaja komi na hanunsa, Saboda ka Girma yanxu Hutu kake buk'ata, Wani irin zabura Alhaji Ya'u yayi Gami da jifa da takardun duka biyu ya mik'e tsaye yana masa mugun kallo, cikin Huci ya nunashi da yatsa, "Kayi k'arya Kabiru wlh baka isa kazomin da Rainin Hankali hakaba, Tun Ubanka na Raye Campaninnan yake Hanuna, Banga Mahaluk'in da ya isa ya nisantani da Dukiyan d'an'uwanaba, Wlh baku isaba daga kai har Uwartaka data kitsamaka wannan Magana, Maganganunasa Sunba KB dariya anma sai ya daure Asanyaye, yace "No Dady baka fahimci Manufatabane ba ina nufin rabaka da Campaninbane, Anyanxu kana Buk'atan Hutu Dady yakamata ka huta kagafa d'awainiyan Campanin yana da yawa, inyaso saika d'an dinga lek'awa Time 2 time kana ganin abunda akeyi acan, shima Store d'innan zanso ka d'aura wani akai yadinga kulamaka dashi, Shiru Alhaji Ya'u yayi yana nazarin Maganan, Anya baka sake samun wani damaba kuwa Nacin karanka Ba Babbaka kayi yanda kakeso da Kud'in Campanin ba mai samaka ido, ga kuma wani Garab'asan, Wani shu'umin Murmushi yayi ya d'ago ya kalli KB da ya tsareshi da Ido yana Nazartansa, "Kabir wani zaka Rainama Hankali? Ya masa Tambayan cikin son ya shafantashi, KB yayi taku biyu gami da sa Hanu a Aljihun wandonsa, Baice dashi komiba, Sai d'an Kalle2 cikin Gidan da yakeyi, Alhaji Ya'u ya tashi yana Hucin K'arya, "Xanje insamu Uwartaka inji daga gareta, Sannan ya duk'a ya d'auki Takardan Stote d'in, ya shiga Ciki, d'an Murmushi KB yayi ya d'aga kafad'ansa, ya shiga Mota, A Falo ya tarar da Mami Ya zube cikin kujera yana fad'ib "Wasshh!! Mami Nagaji da yawa, "Tashi ka d'auko Abinci kaxo, Mami ta Umurceshi, Ya d'auko ya dawo kusa da ita ya zauna, Ba b'ata Lokaci ya fara ci dan yunwa yakeji Ba kad'anba, Zuba masa ido Mami tayi sosai tana Kallonsa, Aranta tana Mamakin sauyawansa da yawa Haka, "Mami Goben zaki tafi Maidugurinko? Mami ta Girgixa Kai "Nafasa Saboda wani Dalili, In Allah yasa aKayi auren Naje inga d'akinta, Yayi Shiru yana kallonta, "Lfy kuwa Kabir? Ko akwai wani Matsalanne? Kabir ya sauk'e ajiyan Zuciya, "Mami Khadijah Dan Allah Mami kitausayamin ki dawomin da Khadijah Badon Halinaba, Ki dubi Halin da nake ciki kinji Mamina, Ya k'arashe cikin Marairaicewa kaman mai shirin yin Kuka, *Ummu Fatima ce* 😘 [9/22, 8:40 PM] ‪+234 816 155 6998‬: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 _Lamarin social Media abun Mamaki, Wasu kan suna tsammanin duk abunda suka shuka a wannan kafa bazai tsiroba,_ 🤔 _Wlh 'yar'uwa inkin shuka khairan a wannan kafa zaki Girbi kayanki inma sharranne zaki Girbi abunki, Wlh Allah baya bacci_ 👆🏻 *Kukan Kurciya*👆🏻 _Ubangiji ka karemu da Rubuta wani abu da zaizamomana fitina da danasani agabanka α ranan da d'a ke gudun Uwarsa Miji ke gudun Matarsa kowa nak'iran Nafsy! Nafsy!! Nafsy!!!_ 😭😭👏 6⃣5⃣ Mami ta zuba masa Ido na lokaci aranta tana Mamaki, wani irin Rayuwa yakeyi a cikin gidansa da har za akai masa Mata Gidan ta kwana bai Saniba, 🤔 "Anyah Kabir kana Sauk'e Nauyin da yake kan kuwa? Kana kula da Gidanka yanda yadace kuwa? Nhmm ka daiji tsoron Allah idan baka Ganinsa shi yana Ganinka, Dolene ka kula da hak'k'in Wa inda Allah ya d'oramaka Hak'k'insu Akanka, Zai kuma yin Magana, ta dakatar dashi " Nadai gayamaka kaji tsoron Allah Duk Mutumin da ya rikito zama da Mata biyu yasan zaiyi Adalcine inkai ba Adalibane karma ka fara, Nasiha ta dinga masa Sosai Mai shiga Jiki, Daga Bisani tace masa tashi katafi Gidanka, Allah ya tsare, Mik'ewa yayi jiki ba k'arfi aransa yana Mamakin Fad'an da ta masa akan zama da mata biyu, Bayan Mace d'ayace agidansa, ta rik'e d'ayan ta hanashi. Yana shiga Motarsa ya mata Key ya fice agidan, yana tafiya a Hanya yana magana shi kad'ai kaman zautacce, "Why Mami?? Ya zanyi? Allah ka ciremin Abunda nakeji gameda yarinyannan araina, in huta zuciyatama ta huta, Ya d'an had'iyi yawu "Daga yau baxan sake miki Maganantaba Mami Xan Hak'ura da Khadijah kwata2 xanyi ta Addu'a Allah ya ciremin ita araina, ya dafe k'irjinsa da Hanu d'aya yana yuk'i da d'ayan, Ahankali yana sauk'e ajiyan Zuciya, har ya isa Gida zuciyansa na masa Suya, Tsaye take ajikin Window cikin Rantsatstsen Kwalliya tana k'arema Gidan kallo, bata damu da Jin bud'e Gate da akayiba, har sai da yafito yafara Tafiya, ta maida dubanta gareshi Har yanzu Hanunsa, Dafe da k'irjinsa Yake yana tafiya, Kallo d'aya zaka masa kabashi Marar lfy Mai tsanani, Kallonsa takeyi ko k'iftawa batayi Ko wani takunsa dai2 yake da Bugun Zuciyanta, sosai tayi Mamakin Ramansa, Ganin kaman xai gantane yasa tad'an yi Nisa da jikin Windown tana cigaba da kallonsa, Har ya shige ciki takoma ta xauna akan Sofa tana maida Numfashi, aranta tana girmama yaudara irin na d'a Namiji ta tuna irin Maganganun da KB yadinga mata kafin wannan Lokaci, anma gashi anwayi gari tana zaune acikin Gidansa yau kwana na biyu kenan baiko lek'o inda takeba, "ko dayake awancan Lokacin Akwai abunda yake buk'ata awajenane yasa tafad'a a fili, Tasa hanu ta share Hawayenta, aranta tace "dama tun kafin nan ya furta cewa Nafisa itace Masoyiyarsa inyasameta Magana ya k'are, Haka ta mik'e ta kwanta aranta tana tunanin Maganin matsalanta k'waya d'ayane shine Tasamu ta tafi Wajen iyayenta, Tayi Rayuwanta cikin Aminci a inda tafi wayo Yana shiga d"akinsa wanka yayi yafito cikin Kananan kaya Brawn jeans da shirt Milk colour, mai guntun Hanu, ya xauna a falo ya d'auki romot yana canxa tasha Nafisa ta iso, ta zauna daf dashi kaman zata shige jikinsa, ta Marairaice kaman zatayi Kuka ta rik'e Hannayensa Tana murzawa "Haba my Sweet har yanzu baka daina Fushi daniba? Kayi hakuri dan Allah bazan sakeba namaka Alk'awari Allah my sweet Bazan sakeba, Ta karashe cikin kuka, da yaso ya shareta anma yanda ta dage take bin jikinsa tana Magiya yasashi kallonta, Ya rausayar da kai, "To daina kukan haka, Da sauri tasa Hanu ta share hawayenta ya jawota jikinsa yana shafa bayanta "Banson yawace2 Nafisa Ba mutuncinmu bane ni dake ace duk lokacin da kika dama zaki fita ba zaki dawoba sai dare, ai baiyiba, "Allah na daina sweet baxan sakeba "To shikenan ya wuce, yafad'a yana d'an Shan Murr, k'ara lafewa tayi a jikinsa tana Shashafashi, Sunkai kusan sha d'aya awajen kafin tace "Sweet muje mu kwanta Gobe da safe Mama tace zamu tafi, Kuma kud'innan bazai isheniba Sweet kataimaka ka k'aramin, tashi yayi ya kashe kayan kallon, ya kalleta nawane za'ak'aramiki? "To da zansamu k'arin Dubu d'arima yayi, kansa ya gyad'a Alamun ya gamsu, Sannan ya rik'e Hanunta suka nufi Bed room d'insa, "Naga ke baki ko damu zaki tafi kibarni ni kad'ai agidaba, Damuwanki kawai kije biki, Dai2 Lokacin Dijah tayaye labulen Windownta tana kallonsu, Nafisa ta kwanta ajikinsa "Haba sweet kaji yanda nake ji kuwa? Dan murmushi yayi, yaja hancinta k'arya kikeyi bakijin komi gashi har kara jaddadamin tafiyan kike, Sake labulenta Dijah tayi gami da jan dogon tsaki, sai Akunnen Nafisa cikin tsoro ta dakata da tafiya Gami da Cire jikinta a na KB ta kalleshi, ta kalli d'akin, "Sweet Naji kaman motsin Mutum anan d'akin ya kalli d'akin yayi murmushi "Mutum kuma? Kedai kin tsoratane wani mutum ne zai shigo har ya Shige d'aki?, ya murd'a handle d'in k'ofan "arufema pert din yake, Gaskiya to ni kaje ka d'auko Key ka bud'e mugani Allah da safema naji kaman mganan mutum, Yasa hanu a Aljihunsa ya ciro key ya zira a kofan yana kiciniyara budewa, bai Bud'eba dan haka ya zare Key din ya mayar a Aljihunsa, "Muje in dauko key din a d'aki, suka wuce tana biye dashi yana shiga ya zare Rigansa ya ajiye, Da Sauri Nafisa ta fad'a ak'irjinsa tana shafashi, tun yana tureata yana ce suje ya bude dakin suga meye a ciki har ya xube akan Gadon ya fara maidamata Martani, *********** Washi gari kuwa da sassafe Nafisa tafita kaman yanda ta gayamasa, taje tasamu Mamanta suka d'au Hanyan Borno, ******** Kusan Satin Dijah agidan anma bata tab'a fitowaba, haka Kabir bai san da Zamanta agidanba, Yau Lahadi tana tsaye a jikin Window kaman yanda ta saba Lek'enta, hakan yazamemata jiki, tana tunani tun shekaran jiya rabonda taga daya daga cikin mutanen Gidan ya gilma, Wata kila basa nanne tafada aranta gami da tabe bakinta, Ta dawo jikin Mirow tana kallon kanta wandone tree quater na jins a jikinta blue mai kwalliyan pink ajiki sai Rigansa pink mai hanun ves da yasha kwalliya Da stons jajaye da blue, ta k'ara tace gashin kanta ta d'aureshi da katon Ribon Pink ta gyara kanta ba k'aramin kayau tayiba, ta bud'e k'ofa, rana ta farko da taji aranta tana son su had'a ido da Rana agidan, jan kofan tayi ta nufi gardeen ta k'ofan pert d'inta, hanunta rik'e da wayanta, kalle2n wajan ta shigayi cikin annashawa, iskane mai sanyi ke tashi a wajen gami da k'amshin Furanni, Ta ware hannayenta tana juyi a wajan tana murmushi, Aranta tana tunani meyasa bata taba zuwa nan tashaki ni'imar ubangijiba? Lallai da tasan haka wajan yake da dadi da bata b'ata lokacinta wajen zaman tunani da koke2 ba, Cikin shauk'in Rugansu ta zauna akan lilo tana d'an xillo aciki tana cigaba da Murmusawa, taji Wayanta ya hau Ruri wanda shi ya jawo hankalin Kabir da fitowansa kenan daga wanka yana tsane jikinsa da towel, ya tako ya yaye labulen Windown, Dam! Dam!! Yaji k'irjinsa yana bugawa, yanzu abun har yakai haka? Tunanin yarinyan da yake yawan yi har yakai ya fara ganin Gixonta? Cikin Murmushi Dijah ta d'aga wayan Mami ta kara a kunnenta, "Helo Mami na, naga missed Call d'inki d'axu da na fito daga wanka, "Mhnn shine baki kiraniba ko, "Banda kud'i awayan nefa Mami, tafad'a da d'an shawagwab'a, irin na Y'a da Uwa, "To kintashi lfy? "lfy Mami, "Dama na k'ira inji lfynkine Ina Kabir? Dijah ta zaro ido yau kuma bata san mexatace mataba, tafara kame2 can kuma tace Ya shiga wanka Mami ko inmik'amasa wayanne? Mami ta d'anyi Murmushi cikin jin dad'in b'oye sirrinsu da Dijah takeyi, dan tasan cewa har yanzu mutanen Gidan basu san da zamanta agidanba, Tace "a'a Barshi kawai Khadijah na, inyafito kigaidamin shi, "to zaiji Mami, "Yauwa bari yanxu zan turomiki kud'i da Numbern Wayan Baffanki ki k'irashi kugaisa, cikin wani lrin Zumud'i Dijah ta diro daga cikin Lilon tana tsalle, "Yehhh! Mami na nagode sosai, Mami ta kashe wayana tana dariya, "Khadijah Manya!. Dijah tacigaba da tsalle da dariyanta awajan ta fara wak'an da Baffanta yake mata idan ta tada tsininta da Fulatanci, sosai take jin Kewan Mahaifan nata, badai yanda ta iyane kawai, Tsaban yana son ya dad'a tabbatarda abunda idonsa ke ganimasane yasa ya zuge glass d'in Windown wanda hakan ya jawo hankalin Dijah ta kalli Windown cikin tsoro duk da bata ganin na cikin tasan ita ake kallo dan haka ta tsayar da tsallen da takeyi ta tab'e baki a fili tace ashe "yan iskan suna nan, ta nufi hanyan sashinta, Hakanne ya bashi tabbacin Wacca idonsa ya nuna masanne, ba Gixobane, Cikin wani irin hali da k'yar yasa Ves da wando tree quater ya fito da sauri2 ya nufi inda yaga ta shiga, cikin sa'a yana tura k'ofan ya bud'e, wani sassanyan k'amshi mai dad'in shak'a da yajima bai shak'i irinsabane ya doki Hancinsa, Ya sauk'e ajiyan zuciya gami da Lumshe idonsa, yana k'ara jawo k'amshin cikin hancinsa Yanabin k'aton palourn da Kallo, cikin wani irin kwanciyan hankali da Nitsuwa da yajima bai samu kansa a cikiba, komi tsab yake a palourn kaman yanda yake son gani tsarin palourn ba k'aramin Burgeshi yayiba, yaushe aka masa wannan gatan baisaniba?, "wayyo Mami na kingamamin komi ya fad'a aransa, cikin Murmushin da yakasa tsaidashi a fuskansa, Ya kutsa kansa cikin d'aya daga cikin Bed room d'in bai gantaba ya k'arasa ya bude toilet nanma bai gantaba, ya fito ya bud'e d'ayan nanma wayam, Ya sake fitowa ya tura na tsakiyan, gam yaji a rufe da key, hakanne yabashi tabbacin anan take, Yad'anyi Murmushi yace "Khadijah case!! Ahankali ya shiga k'onk'osawa, hararan k'ofan tayi, cikin zafi tace "Waye? Ya jingina da jikin k'ofan yana Murmushi yace "Mai gidanne abud'e masa, taja tsaki gami da sake hararan k'ofan ta koma ta kwanta cikin takaici, Ahankali yasake cewa "ko baza'a bud'eba, "Eh baza'a bud'eba kayi abunda za kayi, Dakewa yayi ya kausasa Muryansa, "Ke Malama kixo ki bud'emin k'ofa dan kinsan ba gidankibane inkuma kink'i insa matata ta kawomin key inbud'e mata ta shiga ta dakaminke, Cikin wani irin huci ta diro akan gadon ta k'araso bakin k'ofa tana bugawa da Hanunta har tana b'ari tsaban Masifa, "Ba Wata banzan matarka kawai xaka gayyatoba ka had'o da wainnan k'awayenta 'yanbarikin wlh ni Dijah na isheku riga da wando, mtsss ta jaa tsaki, Kb ya danne dariyan da yakeson kub'uce masa yace "Keeee Matar tawa kikece ma Banxa? Ki shiga hankali inkink'i zan b'b'b'alaki agidannan bana wasa dake ko kad'an, "Angayamata banza kuyi abunda zakuyi wlh ta wuce Banzama awajena, har wofima itace, ta fad'a cikin Kuka, "To in kin isa ke mara kunyace Khadijah ki bud'e k'ofan, kifito agabana ki zagarmin mata kiga yanda zanyi k'asa2 dake, "Bazan bud'eba kai dai indai da gaske kana da matar da zata k'watamaka 'yanci kaje ka k'irata, Kwanciya yayi a jikin kofan yana jin yanda take kuka har da sheshek'a, yayi murmshi yana mamakin Halinta ita zata tsokani fada tayi fadan kuma tayi kuka, Asanyaye yace "Khadijah! Ki bud'e k'ofan pls!! Tun Raina bai gama b'aciba, Komawa tayi ta kwanta akan gado tana cigaba da Kukanta, Ya fita ya tafi sahinsa, cikin wani irin hali ya shirya, shi kad'ansa sai Murmushi yakeyi ya tafi wajen mitting din campaninsa, Da yamma ya dawo kai tsaye pert d'in Dijah ya shiga, sam ta manta ba ta rufe kofanba, Zaune take a palourn Cikin Gaown jaah mai jikin Roba iyakarasa gwiwan kafanta, daga saman rigan a tsuke yake yayinda k'asan ya bud'e kaman k'asan rafa sket, ta d'aure kanta da Igiyan da yazo da Rigan, a matsayin Ribon, kwalliya tayi sosai a fuskanta sai kace sabuwar amarya, Sam bata lura da anbud'e k'ofan har anshigoba, tanata aikin canja tasha, sai da ya kawo tsakiyan palourn ta d'ago ta kalleshi, ya susuce da kallonta baki a bud'e, Da sauri ta mik'e, yana daf da ita ta zaga ta shiga bayan Kujera ta nunashi da yatsa, "Kai Malam dakata kar ka matsoni kafita a Hanyana nagayamaka me yakawoka inda nake? Tsayawa yayi cak kansa a langab'e yake kallonta, tayi mugun canzamasa kaman wanda akasata cikin wani na'ura mai sauya mutum, Cike da isa yace "Gidanane nan ina da ikon shiga inda na gadama ba wanada ya isa yamin shamaki da wani Wuri, "To sai kabari sai randa nabar gidan sai kadinga shigowa nan, Masu gida masu gorin gidaje, ta k'arasa maganan cikin kuka, Hararanta yafara yi cikin wani hali yafara taka k'afa da sauri ta kuma ja da Baya, "Nagayamaka kar ka matsoni, indai dan kana gadaran ina gidankane to ka gaggauta cewa inbarmaka gida kagani ko zan k'ara seconds a gidan, "Ok haka kikeso ince? To maza zokibarmin gida, ban gayyatokiba wannan gidan naginashine dagani sai matata abar sona, Wani irin tuk'uk'in b'acin raine ya xiyaraci zuciyarta, Ta ware idonta ta watsa masa harara, "Allah yasa nima muna gida, kuma naji dad'in wannan furucin naka, "Inba tsoroba kice kina gidamana kaman yanda na fad'a, ai inkaji namu da maishi, ko taku baki dashi, kibar masu shi su fad'a, Common Malama zokificemin daga Gida tun bansa Matata ta b'ab'b'alakiba, Aguje Dijah tabi ta bayan Kujeran ta nufi d'aki tana kuka tana maganan dabaya fitowa, Sake jakansa da ke rataye a kafad'ansa yayi yabita cikin zafin nama, tana shiga d'akin yana biye da ita yakaimata cafka Tayi saurin Shigewa Toilet ta mayar ta rufe, ta jingina bayanta da k'ofan. *Wannan Daru haka? 🤔 Su Malam KB haka ake Tarban bak'uwa?* 🤔😍 *Ummu Fatima ce* 😍 [9/24, 5:49 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 6⃣6⃣ Shima jingina cikinsa yayi kan k'ofan yana son ya bud'e ta k'arfi sai dai yana tsoron kar yajimata ciwo, "To waima meyasa kike guduna? Ko jarumtankin na k'aryane? Jin bata Amsaba yasashi ya bar wajan gami da bud'e k'ofa jin yafitane yasa ta fito tana share hawaye, da sauri ta maida k'ofan ta Rufe harda murd'a key, Tadawo ta sauk'o da Akwatinta a saman sif, ta fara jibge kayanta aciki, tana gamawa ta nufi mirow tafara tattare kayan kwalliyanta, Tana cikin tattarewa ta hangi Mutun kwance asaman Bed d'inta Hannayensa nad'e akan k'irjinsa ya tsura ma Hips d'inta ido ba k'ak'k'autawa, ta cikin Mirrow, Axabure ta juyo suka had'a ido ya kannemata ido d'aya yana Murmushin Baki da wayo, sauri2 tayi ta rufe jakanta batare da ta tuna Hijab ba ta fara jan jakan takai bakin k'ofa ta taso da Ximman bud'e k'ofa taga baki key ajikin k'ofan ta juyo sukayi ido hud'u da Kb yayi mutmushi gami da kad'a makullan a hanunsa, yana d'agemata Gira. Wani irin kuka mai tsanani Dijah ta sake gami da kifa kanta a jikin k'ofan tana Bugawa da Hannayenta tana goga goshinta a jikin k'ofan, Tana jin kaman Zuciyanta xai fito waje, A tsorace Kabir ya diro daga gadon ya nufota, a fusace ta juyo ta d'auki Kwalban turare ta kwad'ashi da k'asa ya tarwatse a wajan, ta nunashi da yatsa, "Kar kasake ka matsoni wlh zan illataka ka bud'emin k'ofa infita daga wannan banxan Gidannaka, Sosai jikin Kabir yayi sanyi, yasan ya tsokaneta dan Nishad'ine duk da yasan itad'in ba kanwan lasabace, saidai sam baiyi tsammanin hakanba, Ya langab'ar da kansa a sanyaye yace "Yi hak'uri Khadijah, xan bud'emiki ki tafi anma kidaina wannan kukan, "Ba Ruwanka da kukana ka bud'emin k'ofa kawai ta fad'a cikin k'araji, Ya juya ya nufi k'ofan ya bud'e, ya juyo yamata kallon inkinsan wata baki san wataba, Ta jawo jakan ta fita har takai tsakiyan palourn ya sha gabanta, "Haka zaki fita ba mayafi Khadijah? Sai alokacin ta tuna da mayafi, anma tayi kaman batajishiba, ya sake maimaita mata, d'an jim tayi ta kalli kanta, tasan bai dace ta fita a hakanba, Dan haka ta sake jakan kayantan awajen, ta juya ta nufi Bed room d'in da sauri ya d'auke jakan ya fita dashi, Ta dinga jijjiga k'ofan anma yak'i bud'ewa, "Kash! na manta naja k'ofan ya rufe gashi key d'in na ciki, ta jiyo muryan Kb abayanta, Ta juyo ta kalleshi da Rinnanun idonta, Ta fita palour ba tare da tace mishi komiba, Turus tayi tana kallon wajan da ta ajiye jakanta, babu, Kabir ya rab'a gefenta ya wuce zai fita, Da sauri ta sha gabansa, cikin dashashiyar murya tace "Malam kaban jakana, xan d'au mayafina, "Oh nasamiki jakanki acikin Mota, Muje inbaki, ta galla masa Harara, zatayi magana, Ya d'an had'e Fuska, Yana kallon agogon Hanunsa, So nake na ajiyeki agidanku in wuce sauri nakeyi, Muje ko. Wani irin kallon Rainin hankali ta masa, farin Sani ta masa wajan iya wasa da Hankalin mutum, "Bance ka kaini ko inaba, ba kai ka kawoniba, kabani kayana, ta karashe cikin tsawa, "Ok ba damuwa Muje ki karb'a ya wuce gaba ta bishi, wani Coridor Yabi sai gasu a wani tafkeken palour, suna shiga ya mayar da k'ofan ya rufe, Ya kalleta, Yace "Ina xuwa, Tsayuwa tayi a wajen tana kalle2 Duk da ba fahimtan komi datake kallon takeyi ba, tsaban b'acin ran dake jikinta, Har wani jiri takeji Sosai ta juye ta fito a asalin bafulatananta, Kusan Minti biyar ta b'ata tsaye a wajen, bai fitoba, a fusace tabi hanyan da taga yabi, tayi tafiya kad'an taga d'aki ba b'ata lokaci ta hankad'a k'ofan tashiga, System tagani da takardu barbaje a tsakiyan palourn alamun yanzu Mutum ya tashi a wajen, ta dinga bin d'akin da kallo daki2, ba motsin komi sai na na'urorin da suke aiki a d'akin, Ta jah dogon tsaki ta juya, danbatasan d'akinma na wayeba, Sai dai tana kaiwa bakin k'ofan tayi2 ta bud'e abu ya gagara, Wani irin kuka ta kuma sakewa mai tsima zuciya ta sulalle a jikin k'ofan ta jingina kanta ta cigaba da rera kukanta, a haka bacci yayi gaba da ita, wani irin nannauyan ajiyan zuciya Kabir ya sauk'e daga inda yake b'oye a bayan Sif yana kallonta, a hankali ya tako gabanta ya tsuguna, zuciyansa tana harbawa, sau biyu yana mik'a hanu zai tab'ata yana janyewa, saboda tsoron kar tatashi, Ya tsura mata ido yana kallonta cikin Mutuwar jiki, a haankali ya shafi Gefen fuskanta, "Khadijah Case yaushe zaki daina bani matsala haka? A hankali ya d'auketa yana taku da ita kaman wanda ya d'auki k'wai ya kaita kan gado ya kwantar da ita, ya gyarata yaja tattausan Bargo ya rufeta dashi, Sai ajiyan xuciya takeyi irin na wanda yaci kuka ya gaji shikuma ya xuba mata ido kaman zai cinyeta, Yasa hanunsa yana shafan gashin kanta a hankali yana Murmushi, Xuciyarsa cike da farin cikin yau gashi ga Khadijahn sa dayake yawan Mafarkinta, Yayinda wani sashin kuma yake cike da fargaban ya zasu kwashe intafarka? Yasan yariga da ya tsokanota yau Allah kad'ai yasan yanda zasu kaya. K'iran Azaharne ya sashi ya tashi ya shige Bayi ya d'auro Alola yazo ya wuce Masallaci, Har yadawo bata farkaba, ya zare Jallabiyan Jikinsa ya ajiye, ya juyokenan yaga tana motsi alamun zata farka, Damm! Yaji k'irjinsa ya buga a hankali yafara Addu'a "Ya Allah ka kub'utar dani daga Rikicin Wannan baiwa taka, A hankali ya tako ya k'araso bakin Gadon yatsaya yana Murmushi, dai2 lokacin ta bud'e idonta tana k'are ma d'akin kallo har idonta ya sauk'a a kansa Zunbur tayi ta tashi tana kallonsa, Cikin wani irin Murya tace "Likita Wlh bazan tab'a yafemakaba duk Abunda kake min kabani kayana intafi Ruganmu, zata sa kuka ya zauna a bakin gadon ya janyota jikinsa ya rungumeta, Nan tafara kiciniyar k'wacewa anma takasa, tasaki Ajiyan Zuciya mai k'arfi ta manne ajikinsa tana sheshek'a, Kabir kan gaba d'aya Jikinsa ya d'au b'ari shi kansa baisan daliliba, yana jin yanda ta lafe ajikinsa tana ajiyan xuciya, yanason ya d'an fad'amata kalma koda gudane dazai k'ara sanyayamata anma yakasa, Tsawon lokaci suna a haka yaji d'umin hawayenta, sai alokacin yasamu ya fitar da wani Numfashi mai k'arfi ya d'agota suka had'a ido, a raunane tace "Likita ka barni intafi dan Allah! "Ba inda zan barki kije Khadijah, Wannan tafiyan da kikayi kibarni tsawon wannan lokacin bai ishekiba? Ta tureshi tana masa kallon sama da k'asa, "Ko kazaci da Nafisan kake tare da zakace haka? "Nasani da Khadijana nake tare Nan gindamunne Khadijah Ba inda xakije kibarni, "Gidanku dai kai da Nafisa, "Mu Ukune har da ke Khadijah kecefa Uwargidana, ko kinmanta? Kinzama Jinin jikina inbaki bazan iya rayiwa mai kyauba, dan Allah karkisake tafiya kibarni, Kuka kawai Dijah ta sake don ta lura abunda yasaba zai mata wato yaudara, Ya sake manneta da jikinsa tanason ta k'wace anma ta kasa, Saida yagama jagulata san ransa yamatso saitin kunneta, yace "Zakiyi sallah? Kai ta d'agamasa alaman eh, yayi murmushi ya tashi da ita ajikinsa yamata rakiya har bayi, wanka tayi sannan tayo Alola tana fitowa ta samu kayanta akan gado har da na kwalliya da hijabi, d'an Simple make up tayi dan yanzu bata iya zama batayi kwalliyaba, tunda ta zauna da Yafannah, tana sa kayan ta gwada bud'e k'ofan anma yaki bud'uwa dan haka ta dawo tayi sallahnta, Tana zaune kan sallahya ya shigo rik'e da Abinci ya direshi agabanta, ya zauna ya zare hijab d'inta ya ajiye agefe, yana kallonta, Cikin sigan Rarrashi, yace "Zo kici Abinci my hert, ta turo baki "Nifa tafiya zanyi ba abunda zanci, Yad'an Murnusa ya zuba Abincin a plate ya jawota jikinsa, Tayi saurin k'wacewa tana shirin tashi, ya kuma jawota, ya kifata saman cinyanshi, Nan ta saki kuka, cikin sanyin jiki KB ya d'agota suna fuskantan juna ya fara share mata hawaye, "Haba Khadijah ki saurareni kiji abunda zangayamiki, pls daina kukan haka, "Nikabarni intafi Likita banson jin komi daga gareka, Ni garinmu zantafi, Kabir ya furzar da huci tabbas yasan yau ya d'ebo Ruwan dafa kansa, da Kansa. Nanfa ya shiga Rarrashi kala2 yayi wannan yayi wancan, duk shi kad'ai, anma mutumiyar tashi ta tubure ita dole sai ta tafi Rugan Juma wajan Baffah 😁 Da k'yar ya samu yasha kanta har ta yarda taci Abinci, ya d'auketa suka fita ganin gari sai kusan Magriba suka dawo, Yanzuma sashinsa ya kaita badan tasoba, Haka suka kwana kadaran kadahan tak'i yarda ya Rab'i jikinta, haka duk yanda ya kai da zak'uwansa ya hak'ura ya zuba ma Sarautan Allah ido, Kwanansu biyu suna a haka, Khadijah tak'i Hausa, Yau KB tunda ya fita yaje Gidan Mami Bashi ya dawoba sai da'akayi la'asar Hadarine agarin sosai da yahaddasa sanyi, sauri2 ya shige sahinsa, A kwance yadawo ya tarar da Dijah tasha kwalliya kaman zata perty wayanta na hanunta tana cherting da Sauda da Bintalo, Sallamansane ya katseta ta tashi tana Ansawa idonta akansa Fuskansa Ba wani walwala, _Idan kika sabarmasa da yamiki laifi ya rarrasheki kik'i jin rarrashi kece da wahala, ba ayima na miji haka, inyasaba da hakan zai daina rarrashinki, dan yasan koya rarrasheki aikin Banzane, Bazakijiba,_ _kiyi k'ok'ari kija mijinki jikinki kafin Nafisa ta dawo, dan inta fuskanci rashin jituwa a tsakaninku zata kara samun kofa_ Sam fushi da Miji banakibane, Ta tuno Abunda yanzu suka gama tattaunawa dasu Sauda, Kenan har yagaji da Rarrashintan ne? Ta sake Kallon inda yake yana cire kaya zai shiga bayi, Ba tare da ya nuna kulawansa garetaba, "To ta ina mazan fara? Ta tambayi kanta, ta d'an zamo daga kan gadon ta tallafi hab'anta, cikin fad'uwan gaba, . Tana nan a haka har ya shiga ya watsa Ruwa ya fito ya shirya cikin kaya masu d'an kauri, dan yanayin garin, a hankali ya tako ya k'araso kusa da ita ya zauna, yana kallonta, baice da ita komiba, Dan baisan da Abunda zata maida nasaba, ya jawo System d'insa, yafara sarrafashi, Ta tashi a sanyaye taje ta kawo masa Abinci ta dire agabansa, ta kalleshi "Ga Abinci, d'an kallonta yayi ya tab'e baki "Kingama fushinne? Ni naci Abinci a wajen Mami sai dai anjima, Dijah ta sunkuyar da kanta tana goge k'ollan da ya fito mata, Ya kalleta na d'an lokaci, Sannan ya zamo ya jawota jikinsa, "Haba Khadijah har yanzu baki huceba? Ya kk son inmiki, yanzu meye na kukan? Eye gayamin yanzu Duk yanda kk so haka za'ayi Khadijah koda zan cutu zanmiki yanda kikeso banason wannan kukan Allah kuwa har zuciyata nakeji, Ta lafe ajikinsa tana wasa da xip d'in Rigansa, Tace "Bakai bane kak'i cin Abincin, "No bahakabane na riga naci Abinci a wajen Mami dan bansan zakibani nakiba, naga kina fushi dani sosai, "To ai kai ka jawo, "To ai nima nabaki hak'uri my Luv kece kikak'i hak'ura, kike ta fushi dani, " tom na bari anma kar ka k'ara cemin Wai Nafisa Masoyiyar kace nasan kana sonta basai ka fad'aba, Yayi Murmushi ya juyo da ita yana kallon fuskanta da take ta b'oyewa a k'irjinsa, yace "Dama duk wannan fushin wannan kalmane sila? Na daina My Beutiful wife kece Masoyiyata Khadijah Allah kiyarda dani ina sonki sonda bazan iya kwatantamiki Abakiba, Ki yarda dani Ni nakine ke tawace burina muyi Rayuwa na rai da Mutuwa, pls karkisake tafiya kibarni Khadijah, Dan Allah ko namiki laifi ki daina Fushi dani haka bakiji yanda zuciyata ta shiga Damuwaba, ko har yanzu baki yarda kece Rayuwataba? Mik'ewa tayi zata gudu dan jin yanda yafara k'ok'arin Romacing d'inta, cak ya d'agata ya direta kan gado dai2 lokaci kuma Ruwa mai k'arfi ya sauk'o, wai su KB dama yaya? bare Dijah tafito daga hanun Yafannah kuma andad'e ba had'uba 🙈🙈🙈🙈😜😜 Rungume yake da ita a k'irjinsa ji yake kaman Ya Maidata cikin jikinsa wani shauk'in abunda ya gudana atsakaninsu yakeji, Jiyake kaman Duk Duniya ba kamanshi wajen sa'a da dacen Mace, Ya d'agota yana son su had'a ido itakuma gaba d'aya Kunya yagama Lullub'eta, yau itace da Romacing Kabir!!! Ji take kaman k'asa ya tsage ta shiga, Batasan lokacin da tasaki kukaba dan kunya musammna yanda taga shi ya zak'e Da yawa, Sai Rad'a mata wasu maganganu yakeyi a kunne masuwuyan fahimta Murmushi yayi ya manne Bakinsu Guri d'aya, Yana mata wani Sabon salon, ******* Boka so nake ka k'ara Mantar dashi yarinyannan kar yakuma k'ara tunota azuciyansa, yazamo kawai Nafisa zai dinga tunawa, Wani irin Dariya tsinanan Allahn yakece dashi Bayan ya Amshi mak'udan kud'in data damk'amasa, ya kalli Maman Nafisa, Bayan yagama surkullensa, "Ke Mu munga mijin yarinyanki da Matansa Kwance guri guda suna Sha'aninsu, Afirgice Nafisa tazaro ido tace "Boka ba Mijina kaganiba, wlh bashi bane shi bai tab'a kwanciya da wata mace ba inbaniba, kasake dubawa wannan 'yar k'auyen Sun jima da koranta agidan shi da Mahaifiyarsa, Dariyan yakumayi ya wurgo mata k'ulle2 magani "Karb'i wannan kutashi ku tafi zamu muku bayanin yanda zakiyi Anfani dashi a Mafarki, Ya daka musu tsawa a firgice suka tashi suka fita awajen, Nafisa ta zube a gindin wani Bishiya tana haki, "Mama wlh wannan Bokan ba k'aramin d'an iska bane, Wai har dacewa Yaga Kabir kwance da wata Mace tsaban rainin Hankali? Ta ciza hak'ora tana jijiga kai "Wlh da hakan zai tabbata Mama sai nakashe ko wata shegiyace inyaso akasheni, Allah ma yasawak'e Mamantan ta fad'a cikin Mutuwan jiki itakam ta tsorata da jin lafazin Bokan dan tasan aikinsa ba wasa, Cikin b'acin rai Nafisa zata kuma Magana Maman taja hanunta "Zo mutafi kinsanfa su da Aljanu suke aiki kar su d'auki Magananmu sukaimasa, ********** Dijah tana zaune akan Mirrow tana kwalliyanta hakali kwance yayinda duk Motsinta akan idon Kb takeyinsa, har tagama ta matsoshi ta hura iska a fuskansa, cikin shagwab'a tace "Kallonfa ya isa haka, yayi Murmushi ya kamota ya d'aurata kan cinyansa, Yasa kansa tsakanin Wuyanta yana shak'an k'amshin jikinta yana lumshe ido, A hankali kuma yana dannan k'asan Maranta, dan tabbatar da abunda idonsa ya ganomasa yanzu, Yaji wajan yayi tauri, ya k'ara d'an dannawa, tayi zillo gami da sake k'ara ta rik'e Hanunsa, Rungumeta yayi tsam a k'irjinsa, yanajin kaman ya ciro zuciyansa yabata dan farin ciki, "Wayyo Mami meyasa kika raba tsakanin d'a da ubansa na tsawon lokaci, meyasa bakibarni da yaronaba tun bai kai hakaba, Ashe ni uban wanine bansaniba, My luv Allah ya sauk'eki lfy Allah yakawomin yarona Lfy, A tsorace Dijah ta zaro ido tana kallonsa, *Ummu Fatimace* 😘 [9/28, 6:09 AM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 *Jinjina Gareki Sis Batul y'ar Jattko mai Halin Dattako* 👍🏻👍🏻 the Page is urs😍😘😘 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 6⃣7⃣ Ya hure idonta yana dad'a manneta a k'irjinsa, Tayi saurin zamewa a cinyansa, Tana turo baki, ya biyota k'asa yana Kallonta, "Khadijah kina da ciki anma naga kaman bakiyi farin ciki da wannan Bbabn kyauta da Allah yabamu ba, Ta turo baki cikin jin wani irin nauyi, "Nidai banaso, Ya zaro ido "baki Son d'an namu? "Eh ni bansonshi, kuma kar kasake fad'a, "To inbaki Sonsa ni ina sonsa ki haifamin shi kuma sai nagayamasa kince bakisonsa, Ta harareshi, "To kai zakabashi No..n.... Sai kuma ta rufe bakinta da Hanunta, ta sinna kanta k'asa, Kb ya cire hanunta da ta rufe Bakinta dashi yana d'ago Kanta, "k'arasamana My Luv ni xanbashi me? Ta janye Fuskanta zata gudu ya jawota, Yana mata cakulkuli, ai sai kin fad'a meye zan bashi, ta dunga dariya tana jan jikinta, da k'yar ta k'wace kanta, ya jawota ya zira Hanunsa cikin Riganta, "mhmm wato wa Babyn nawa zakiyi Rowa bakiyi ma Babansaba sai shi zan dinga bashi kar kidamu ki dai haifominshi kawai kingama naki, "Nidai bana So, tafad'a kaman xatayi kuka, Ya Kamo hanunta Cikin Happy "Zo muje inga lfyn baby na, bai tsaya ko ina ita ba, sai wani d'aki da aka sanya kayan Da suka shafi Asibiti, na'urorine kala2, Ya sata ta hau Gadon Scaning, ya jawo na'uran ya Fuskanto mata da Screen d'in suna kallo dukansu, Cike da tsantsan farin ciki yamata scanining sosai yayi mamakin cikin wai har ya kai 3 Monthns, ya jawota ya d'ora kanta a cinyansa, Yana shafa cikin, ta dafe Hanunsa, kaman xatayi kuka, "Likita Dan Allah.... "Menene Khadijah kar ki b'oyemin abunda ke ranki, fad'amin ko meye? Insha Allah zanmiki Baby na, banson ki dinga b'oyemin Komi naki, "Mhhmm nidai banson ka fad'ama Mamine kaji, "Ya xaro ido, "Khadijah inban fad'a ma Mami wannan abun farin cikinba ba mawa zan fad'a? Kinsan tsawon lokacin da Mami ta d'auka tana jiran irin wannan lokacin? A duk lokacin da Mami tamin maganan aure zanceta baya wuce insamu d'a ta samu jika, pls My Luv kibari insanar da ita, a k'alla zata tamakamana da Addu'a, Ta mak'ale kafad'a "oh nidai kar karkafad'amata, "Ok inbakison in fad'amata Zo kiji, yamata rad'a akunne, ya saketa ya tashi, ta harareshi ya kuma mata wani Rad'an a kunne, ta tashi da sauri ta suri Pillown dake kan gadon Tabishi dashi zata kwad'amasa ya bud'e k'ofa yafita da gudu ta rufa masa baya, Suka shiga kewaye gidan suna dariya, ********* Washi gari Kabir yana xaune da System a gabanshi yana aiki, Khadijah tafito cikin shigan Shadda dark blue,Riga da sket ba k'aramin kyau tayiba k'amshi mai sanyi na tashi a jikinta, a hankali ta zago ta bayansa Tasa Hanunta ta Rufemasa ido, yad'anyi Zillo yana yarfe Hanu, yace "Wayyo My Luv Ga Dodo zai kamani yazo ya Rufemin ido kizo da gudu ki ceceni, Me Khadijah zatayi inba dariyaba, ta tsuguna a wajen tanata k'yak'yatawa, yasa Hannayensa duka biyu ya jawota Gabansa yana Murmushi, Ashe ma Kece My Luv, nazaci Dodone, Dariya takeyi harda k'ollah tace Likita Ashe kai matsoracine?? Dariyan yarantanta ya shigayi, Ya Rungumeta a k'irjinsa, Yana shak'an k'amshinta, "Da Gaske nazaci Dodone zai cinyemiki Miji, ya gyaramata zama a gefen cinyansa yana cigaba da aikinsa, yana janta da Hira jifa2 yana kallonta danba k'aramin burgeshi kwalliyantan yayiba, Ta d'an langab'e ajikinsa, tace "Honey Dan Allah Ka kaini Gidan Aunty Binta, Cikin wani irin shork d'in jin Sunan da ta k'irashi dashi yayi Saurin d'ago kai ya kalleta, itakuma tayi Saurin b'oye Fuskanta A tsakanin kafad'ansa, tana Murmushi, Shima Murmushin yayi Ya maida kansa ga aikinsa, kusan 5Minut Dijah ta lek'o Fuskansa, "Kaji!!!, Ya ture Systemam d'in gefe ya jawota suna fuskantan Juna, "Banjiba Sai kin maimata abunda kika fad'a, "Nace dan Allah kakaini Gidan Aunty Binta inason inganta inga Adanan, "No ba wannaan d'in nakesonjiba, naji wani sabon Sunane da aka rad'amin Very nice & sweted, Tace "nifa Doctor nace, "Ok ashe bakison zuwa Gidan Aunty Binta, "Inasofa Dan Allah kaji, "Mhmnn to sake fad'a inji, "Mnnnmm Honey fa nace, ta fad'a tana rufe ido, "Ayyah My Beuty Bakishirya zuwaba inkinshirya kizo kisanarmin ya fad'a yana yunk'urin tashi ta rik'eshi, "To ba nafad'a ba, "So nake ki kalli cikin idona ki fad'a sai inyarda, Ta saita cikin Idonsa tace "My Honey Ya Huramata iska acikin idon yana k'yalk'yalewa da Dariya, Ta kifa Fuskanta a k'irjinsa, tana kaimasa Duka, Saida yagama Dariyansa, yace tashi mutafi Luv Kin ci xuwan Gidan Aunty Binta dagananma har gidan Sauda, da Mami, ta tashi tana tsalen Murna. Ta d'auko Hijab. ************ "Gaskiya nidai Mama nagaji da wannan yawace2 zan koma gurin Mijina shi kad'aifa na baro, Wlh Inaji ajikina kaman wani abun yasameshi, Kumafa kinaji d'azu yace yayi missing d'ina kullum da irin k'aryan da nake masa, na dalilin Rashin dawowana, anma wlh yau kasa cemasa komi nayi na'ajiye wayan inacewa banaijinsa, Mamanta ta rik'e Hab'a cike da mamaki tace "Anma duk yawace2 da mukeyi ba dalilinkibane? Ko kinmanta cewa kikayi Kinason ki zauna dashi ke kad'ai ba tare da wataba? Ancemiki hakan zaiyiwune inba muntashi muntsayaba, "Mama nifa nasan Kabir Wlh ba wata macen data isheshi kallo da har zai je niman aurenta dama damuwana wannan 'yar K'auyen kuma wacca ta yayimota ta mai da ita, Ayanxu banda sauran Matsala, dan Allah mukoma ina son Ganin Mijina, "To shikenan Jibi sai Mukoma, Shiru kawai Nafisa tayi cikin takaici dan ita kam Jibi yamata nisa, ba k'aramin shaukin mijinta takejiba, Sosai tayi Missing tattausan Fatansa da take kwana manne dashi, dan dai kawai ba yanda ta iyane, *************** Dijah nagano Zaune Cikin Lilo Kabir yana Turata a hankali sai dariya sukeyi, kallo d'aya zaka musu ka karanci tsantsan So da k'aunan da yake tsakaninsu, jinsu suke cikin matsanancin Farin ciki, Kabir ya xira hanunsa cikin Aljihun Wandonsa ya d'auko Wayansa da take verbratoin, "Dam! Yaji k'irjinsa ya buga ganin wacca take k'iransan, d'an kallon Dijah yayi da gefen ido yace mata yana zuwa ya gangara d'an nesa da ita yana d'aga wayan, Binsa tayi da ido tanajin fad'uwan gaba musamman yanda taga jikinsa yayi sanyi tana kallon yanda yake maganan Fuskansa ba yabo ba fallasa, duk da bata jin abunda yake fad'a ko kad'an hakanan taji ba dad'i, Ahankali ta zame daga cikin lilon tafara Tafiya, daf da zata shiga pert d'insa taji ya k'irata a sanyaye ta juyo tana maidamasa da Murmushin da yake mata, Sosai take son b'oye yanayin da ta tsinci kanta, Da hanu ya mata Alama da ta dawo, ba musu ta dawo yana zaune a cikin lilon ya jawota ya zaunar da ita a saman cinyansa, yana juyasu a hankali, ya sako bakinsa dai dai kunneta, "Meyasa zaki gudu ki barni Luver? Tad'anyi Murmushi "Ba guduwa zanyiba yama za'ayi ingudu inbar Honey na, ta ziro hanunta tana shafa sajensa, ya lunshe idonsa yana jin yanda wani abu ke masa yawo ajikinsa, Ya d'agata ya kama Hanunta suka nufi sashinsa, makulli ya d'auka suka fito ta cikin wani k'ofa dake pert d'in, ya tsaya bakin sashinta ya bud'e k'ofan jiki ba k'wari suka shiga, Ya zube kan kujera ya kalli Dijah da take ta aikin kallonsa cikin wani yayi, dan rabonta da pert d'in nata sati wajen Biyu kenan, tun randa KB ya tsokaneta daga baya yamata wayo yajata Sashinsa, Sosai yaji tausyinta har ransa, ya kamota ya zaunar da ita ajikinsa yana shafa cikinta, kansa a kan kafad'anta, Yana goga Hancinsa a tsakanin wuyanta cikin yanayin lallashi, murya a sanyaye yafara cewa, "Inasonki Khadijah bazan gaji da gayamiki wannan kalmaba, Kema kar kigaji da Amincewa dani, Dan Allah Khadijah kar kijuyamin baya namiki Alk'awari nima bazab juyamikiba duk Rintsi duk wuya ina tare dake Ba gudu baja da baya, Kina sane da ku biyu ne a k'ark'ashina ya zamo dole inyi Adalci a tsakaninku dan in tsira agaban Mahallicina, Ya d'an furzar da iska, "Yau Nafisa zata dawo daga tafiyan da tayi, shiyasa na dawo dake nan Badon nasoba Khadijah ina cikin Alhinin hakan fiye da tunaninki, Gobe insha Allah zan taraku dan kutsayar da adadin kwanan da kuke son inamuku, Ya juyo da Fuskanta yana kallon tsananin firgici da Kishin da ya kwanta kan Fuskanta, Yana kumajin yanda k'irjinta ke bugawa, Bak'aramin tashin hankali Kabir ya shigaba, ganin yanayinda ta koma, ciki damuwa yace "calm down Khadijah ki taimaki zuciyata kinga kina da hert problem! Kuma kina da juna biyu, sa damuwa aranki ba k'aramin matsalane a garemuba, Nafisa bazata kawo wani abu game da Soyayyarki A zuciyanaba, pls ki kwantar da hankalinki! ya k'arashe kaman zai samata kuka. Kallonsa takeyi tana tariyo maganganun Su Yafannah gareta, _karkiyarda ki nuna masa baki son Matarsa, muddin kina son darajanki ya k'aru a idonsa, Sannan karkiyarda kidinga kaimasa k'aranta, hakan zaisa ya rinka ganin baki da hak'uri, da haka har kifita aransa,_ Ta sauk'e ajiyan zuciya tana d'an Murmushin k'arfin Hali, "Nifa ba wai na d'aga Hankalina bane Honey, kawai dai ina tunanin yanda zan iy bacci ba kai akusana ne ka sakaltani da yawa, anma ba yanda na iya dole in d'au na Annabawa, inbarma Aunty na dan nasan kunyi missing juna sosai Yak'ura mata Ido ba ko k'iftawa yana kallonta yasan k'arfi hali kawai tayi na wannan Magana, "Nima hakantake awajena my luv sam bsnson abunda zai nisantani dake kona Second ne, Kuma ..... Baiyi auneba yaji Dijah ta manne Bakinsu waje Guda tana kissing nashi, Hakanan taji maganan ta isheta, KB kam ji yayi kaman zai sume da irin wasannin da tashiga masa, k'arshe sai Agado na hangosu, 🙈🙈 ********** Tsaye take ajikin Window tana kallon yanda KB ya Rungume Nafisa tsam a k'irjinsa kaman zai maidata cikin jikinsa, sai dariya suke k'yalk'yalawa, kaida ganinsu kasan Masoyan junane da sukayi Missing junansu, Cike da Kewa ya jata daga palourn suka shige d'akinta basu ko bi ta kan jakanta da tadawo dashiba, A hankali take sake Labulen tana ja da Baya k'irjinta sai bugawa yakeyi, da k'arfi, ta dafe k'irjinta gami da ciza Lip d'inta na k'asa tana ta k'ok'arin mai da k'ollahn dake shirin fitomata, anma ina yanda take jin zuciyanta na bugawa, abun yafi k'arfinta, da gudu ta juya ta fad'a saman Bed d'inta, ta saki kuka mai k'arfin gaske, Cikin tausayin kanta da Rayuwanta ta dinga juyi kan gadon, sai da tayi mai isanta, tayi shiru ta dafe Kanta da taji yana mata masifaffen ciwo Fuskanta ya kumbura ya mata Nauyi, "Meyasa maza suka kasance Munafukai? Meyasa Likita yake mata haka? Meyasa agabanta yake nunamata bai son Nafisa yake nunamata cewa ita kad'aice aransa, Bayan ba hakanbane, Wani irin kuka mai tsima xuciya takuma fashewa dashi, Tsawon lokaci tana ahaka, jin k'iran Magrib da akayine yasa ta tashi ta shiga bayi tayi Alola da k'yar take ganin hanya tsaban ciwon kai da takeji, bayan ta idar da Sallah ta d'auki Qur'ani tayi takarantawa, Ahankali ta dinga jin sanyi na ratsa zuciyanta, Ana k'iran isha'i ta Rufe Qur'anin Ta jingina kanta da jikin gado, aranat tana tuhuman kanta, "To mezaisa ind'aga hankalina akan abunda ba haramunba? Matarsace tana da hak'k'i kansa kamar yanda nima nake dashi, Inba son zuciyaba dan me zan d'aga hankalina, Sai kuma tasake fashewa da kuka, tanajin wani sabon kishi yana tasomata, tasani Kishine kawai ke damunta bawani abuba, tana idar da Sallah ta haye Gadonta, tana Addu'an Allah ya sassauta mata irin wannan kishi a ranta, *********** Kwance yake Nafisa tana kan k'irjinsa, ahankali yake shafa gashin kanta, ya kalli Fuskanta Baccinta takeyi hankali kwance yayinda shi kuma, Sam Baccin yakasa d'aukansa, yasani sarai Khadijah ba k'aramin kishine da itaba, yaso ya lek'ata adaren yaga halin da takeciki, anma hakan baisamuba saboda yanda Nafisa ta lik'emasa, yana son yayi Adalci atsakaninsu sam bai son ya nuna banbanci, duk da yanda yakejin Son Dijah a ransa, kaman bazai iya had'ata da wataba, Cikin Bacci Nafisa ta d'anyi Juyi ta bud'e ido ta kalleshi, ta shafi gefen Fuskansa, "Sweet meyahanaka Bacci har yanzu? D'an Murmushi yayi ya k'ara rungumota k'irjinsa yakashe wutan d'akin, hoton Dijah ne yake masa yawo a fuskansa, ********** Misalin k'arfe Takwas Dr KB Yagama shirinsa cikin Milk Colourn Suit dasuka amsheshi Sosai, Sauri2 yakeyi ya fita yaje ya duba Dijah Dan da ita ya kwana ya tashi aransa, ya fice a sashin nasa ba tare da yabi takan Nafisa da take kwance shame2 ba, Cikin sauri ya tura k'ofan ya shiga da Sallamansa, a lokacin Dijah tana zaune akan Sallahya da Qur'ani agabanta, ta rafka tagumi, Ahankali ta d'ago tana amsa Sallaman, Cikin damuwa Kabir ya tsuguna agabanta, ya kamo Hannayenta duka biyu yana kallon yanda fuskanta ya kumbura yayi jah, tsaban Kuka, ya girgiza Kansa yana jin zuciyansa namasa zafi, "Why Khadijah? Meyasa haka? Kinfa min Alk'awarin bazaki d'aga hankalikinba, inasonki Khadijah koda bana tare dake Zuciyata tana tare dake, Dijah tayi Murmushi tana kallonsa "Haba Honey, baka kobari mungaisaba, katashi lfy? Ya Auntyna? Ya girgiza kansa ba tare da ya Amsaba, "Kin Kwana kina kuka ko? Ta girgiza kanta "Kainane yakemin ciwo Honey kuma nasha magani yanzu, yasa hanu ya d'agota ya Rungumeta ak'irjinsa, Sukaji wani irin k'ara da sauri KB ya juya ya kalli inda yaji K'aran ba tare da ya fitar da Dijah daga jikinsaba, Gadan gadan Nafisa tayo Kansu ta shak'o Hijabin jikin Dijah ta baya, ta yaga ta xubar Ta kuma damk'o gashin Kanta,, 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 Wayyo Dijan KB *Ummu Fatimace* 😍😘 [10/9, 8:47 PM] ‪+234 816 155 6998‬: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 7⃣0⃣ Dijah ta zuba ma Ruwan wankan ido na d'an lokaci haka nan ta tsinci kanta da rashin yarda da Ruwan, dan haka ta bud'e tub d'in Ruwan ya tsiyaye tas ak'asa, Sannan ta tari wani tayi wankanta ta fito, Ba tasamu Nafisa a d'akinba ta lek'a palour nanma bata nan, Ta k'arasa jikin k'ofa da sauri ta rufe harda sa key, Nafisa da take tsaye daga d'an nesa tana duba kazan da Dijah tayi wurgi dashi jiya tayi dariya cike da mugunta, a fili tace "yarinya dama kinbar k'ofankine indai dannice, Na riga nagama dake ba abunda zai sa ink'ara lek'a inda kike har ranan da zaki tare yanaki2 ki barmin Gida, ta maida kallonta ga ledan ta kuma kwashewa da Dariya, "Ashe dai sak'ona najiya ya shiga inda nakeso, kad'an kika gani yarinya, kafin kibar gidan sai zuciyarki ta fashe dan takaici ladan shigomin gida da kikayi, daga haka ta wuce sashinta cike da farin ciki. (Rayuwa kenan) tundaga wannan Rana Dijah tashiga wani hali mara dad'i agidan aurenta, dan tsakaninta da Mijinta sai hange daga nesa ta gama fita ahayyacinta, ko d'an Addu'o'in da tasaba yanzu bata samu tayi Kullum tana zaune a waje d'aya bata da aiki sai kuka, Yau tun tashinta daga Bacci take kewan ganin Mami, dan haka tayi duk ayyukanta da wuri ta shirya, tayi ta k'iran wayan KB bai d'aukaba, ta ajiye wayan ta dafe kanta tana k'ok'arin maida hawayen dake son sulmuyo mata, Ta window Can ta hangoshi yana shirin bud'e Mota, da saurinta ta zira Hijab d'inta ta nufi wajensa, Gabanta na bugawa haka ta k'arasa gareshi, a lokacin yana d'aura Agogo a hanunsa, Jin k'amshin turarentane yasa yaji wani irin fad'uwan gaba, A hankali ya karkato da kansa gareta a lokaci guda bugun zuciyansu ta tsananta, yayi saurin kauda kansa gareta yana maida numfashi wani irin nauyi yake ji a zuciyansa, A sanyaye ta k'ira Suanansa, "Liktaaa! Bai d'ago ya kalletaba kuma bai Amsaba ya cigaba da d'aura Agogonsa, Murya a dushe ta cigaba da "Dan Allah ina niman izinin zuwa gidan Mami, saida yagama d'aura Agogon ya d'ago ya kalleta, Tayi saurin maida kanta k'asa, kallonta yakeyi daga sama har k'asa So yake ya tambayeta abunda ke damunta ta canza haka, saidai ya gaza yin hakan, ya juya ya kama Murfin Motansa zai bud'e tayi saurin dafe Hanunsa, wani irin shork sukaji a tare, Kabir ya kalleta ya d'age Gira a hasale yace "Malama lfy? Cikin sheshshek'an kuka tace "Pls Likita izininka nake nima kayi magana man, Gidan Mami nake Son zuwa, ta k'arashe cikin d'an kuka, Cikin sanyin jiki ya janye Hanunsa daga nata zaiyi magana, sukajiyo salati daga bayansu dukansu biyu suka juya suka kalleta ta koma kamar wacca ta kama kwartaye, A fusace Nafisan ta k'arasosu ta hankad'e Dijah gefe ta shiga tsakiyansu tana mata kallon tsana, tace "Ke Banza meye tsakaninki da Mijina? Wama ya baki daman zuwamin gun Miji? Dijah ta d'ago a sanyaye zatayi Magana, tadakamata tsawa "Dalla can matsa kiban wuri daga yau sai yau nakuma ganinki a inda Mijina yake sai na kusan halakaki, tafi kiban guri nace, idiot!! Mtsss!! Kabir yace "Wai zataje wajen Mami ne, "To baxatajeba, ba inda zata, Ta juyo ga Dijah "Ba inda zaki kika sake kika fita a gidannan wlh sai kin gane kurenki, b'acemin da gani, Ga Mamakina sainaga Dijah ta juya sum sum tayi ciki tana tafiya tana sharan hawaye, 🤔 Nafisa ta juyo da Kallonta ga KB da yaxamo kaman mutum mutumi, "Waima meyasa ka saurareta, ban rabaka da itaba? Wani irin harara ya zabgamata yace "To Uwata ai Sai kidakeni kawai, D'an kallonsa tayi aranta tana mamakin taurin rai irin na KB, Sam asirin yak'i yayi tasiri gaba d'aya a jikinsa, so take taga tana juyashi ta koina anma ya gagara, wani lokaci sai yaxamomata kaman daa, taja tsaki ta shige ciki, shima tsakin yayi ya figi motansa ya fice, ************* Kwance Dijah take kan doguwar kujera, sai juya kanta take tana kuka kaman ranta zai fita abun duniya yamata xafi, Ji take kaman tafita da gudu, Ashe haka Rayuwan aure yake? Ashe haka maxa suke? Tunani ta shigayi Ta rasa me tayima KB dayamata irin wannan juya baya haka, Ta rasa mekefaruwa da rayuwanta, sosai ta lula cikin Duniyan tunani, Sam bataji sallaman da ake ta rafkamataba, xuciyarta sai Zafi yake mata, Jim ba amsa Sallamanba kuma ga k'ofa a bud'e yasa Sauda turawa ta shiga, Sosai ta karaya daganin halin da Dijahn takeciki, ta zauna a gefenta ta d'an bugi k'afanta, Dijah ta d'ago a d'an tsorace ta kalleta, Ta tashi ta zauna tana share hawayenta, "Sannu da Zuwa Aunty Sauda, "Khadijah meke faruwa dake haka? Tun d'azun nake sallama har na shigo baki saniba, Haka kika dawo,?😳🤔 Wacce iriyar Rayuwa kikeyi haka? . Dijah ta kuma fashewa da Kuka ta fad'a jikin Sauda, "Dan Allah Aunty rSauda ki taimakamin inbar gidannan ayud'innan bazan iya zaman Gidanba gidan yafi k'arfina pls Help me Aunty Sauda, "Ya isa Khadijah gayamin meke faruwa dake? Meyasa zakice gidan aurenki yafi k'arfinki? Cikin Kuka Khadijah ta warware mata komi, ta d'ora dacewa Allah Aunty Sauda tsoron Nafisan nakeji har cikin raina bansan meke faruwa daniba gidanma tsoransa nakeji dan Allah kitafi dani, inje ga Baffana shi kawai nake son gani, "Ba abunda Baffanki zai iyamiki Khadijah tunda kinsa k'afa kinyi fatali da abubuwan da ake gayamiki, Suka jiyo Muryan Binta abayansu gaba d'ayansu suka dawo da kallonsu gareta, Kusa da Sauda ta zauna tana kallon Dijah, "Nakai Adnan Asibitine Riga kafi nace barin biyo in dubaki kwana biyu innak'iraki awaya nakanji muryanki cikin damuwa, inna tambayeki kice babu shiyasa nazo inganema idona dan nasan akwai abinda kk b'oyemin, tun d'azu na shigo naji duk abunda kika fad'a Dijah kina da taurin kai dole ki ga irin haka, Sauda ta katseta da "No karkice haka Binta wlh ba sontabane Aikin Asirine wannan inba hakaba Nafisa bata isa da Ya KB bata isa juyashiba wlh k'aryane sanna Kinsan bata kai wacca Khadijah zataji tsorontaba wallahi wannan sharrin shaid'anu ne, kinko san wacece Nafisa da iyayenta? Mhmmmmm "Ita taso Sauda, nayarda Asiri na tasiri anma wlh inkayi sakacine yake tasirin meyasa tuntuni bai kamasuba? Ita da bakinta take cemin tasha ganin Nafisa na Binne2 a gidan Mami meyasa tun cana ba ayi hakanba, Sabida Mami ta rik'e Addu'a sam bata sakaci dashi, Tanayi tanasasu yi dan haka Allah yake karesu da k'arfin Addu'o'insu, Yanzu kuwa sunyi sakaci sun mance da irin jajircewan da Mamin tayi akansu, kinko ba abunda bazai samesuba sai dai Allah ya kyauta, Ta kalli Dijah tace "ko kina Addu'a ko wani safe da yamma da lokutan kawanciyanki? Sanna kina rok'on Allah ya karemiki mijinki daga sharrin ma sharranci? Dijah tayi shiru tana tunani tabbas Rayuwa ya mantar da ita yin Addu'o'in da tasaba wanda da Mami kesata gaba tanayinsu, "Wlh Aunty Binta damuwan danashiga tasa nake yawan mata Addu'a inadaiyi anma ba kaman daba, Sauda ta sauk'e ajiyan xuciya "mhmmm ke kuma irin naki damuwankenan madadin kinshiga wani hali kik'ara kusanci da ubangijinki sai ki nisanta kanki dashi kimaida Kuka shine makusancinki? haba Khadijah meyasa kikayi sakaci haka? Kokinmanta fad'in ubangijine badun Addu'o'inkuba da dayawanku na halakar daku, shifa yace mu rok'eshi xai amsamana, ko bada irin Nafisa Allah ya had'akuba, Bai kamata kiyi sanyi wajen Addu'aba, wlh duk zaman lfy da kike da kishiya kiyawaita niman tsari daga sharrinta na b'oye da na fili, dan d'an Adam abun tsorone, Binta ta rafka tagumi tana tunanin Rayuwa wai yau Dijah mai tsiwa da abaya ba'a tab'ata ashare itake furta cewa tana tsoron wata da bakinta,? 🤔 Kai Rayuwa abun tsoro itakam tak'ara karaya da wannan Rayuwa, tarasama ta ina zata fara yunk'urin taimakawa 'yar'uwar tata, tabbas tasan wannan yana daga cikin jarabawan Rayuwa da mutum yake iya fuskantansa ta kowace fuska batare da yashiryama hakanba ko yayi tunanin hakan na iya faruwa dashiba, Allah kenan buwayayyen sarki sai yayi abunsa kagani Allamul guyub fa'aalun lima yurid, Ta d'ago tana kallon yanda Dijahn ta koma a k'ank'anin lokaci kai kace bata tab'a Rayuwan farin cikiba, duk ta birkice tafita hayyacinta, Sauda ta dafa kafad'anta, "Ki dawo Hayyacin ki Khadijah kimaida Qur'ani abokin hiranki Ki yawaita Addu'o'i ba dare ba rana, ki kai kukanki ga isashshe mai isarwa, Kiyi taniman tsari zaki ga canji da izinin Allah muma xamu tayaki kuma zanbi yanxu insanar da Mami nima daga awu nake nace barin biyo indubaki kwana biyu shiru, sai yanzu na gano abinda ke Faruwa da Ya KB wlh kwana biyu shima abirkice nake ganinsa ba nitsuwa a jikinsa idan na tambayeshi ke kallona kawai yakeyi kaman baisan waccan nake tambayansanba wlh nikam dama nasha jinin jikina, Dijah tace Dan Allah Aunty Sauda kar ki gayama Mami hankalinta zaiyi mugun tashi, nagode dakuka tunatar dani, wlh zan dage insha Allah, hakanan na tsinci kaina k'iwiyan yin ibadan dana saba nasan wanna saharrin shaid'anne, ta k'arashe tana share k'ollah abun gwanin tausayi, Haka sukayi ta k'arfafamata gwiwa da lafuza masu dad'i sannan suka mik'e a tare suka mata sallama, Suna fita ta shiga bayi ta d'auro Alola ta haye sallayyah tayi ta Nafiloli tana karanta Qur'ani tana tawwasalli dashi, tana Addu'o'i, Sai gashi taji zuciyanta yamata sanyi, ****** Kusan satin ta guda kenan yau bata da aiki sai na Addu'o'i sosai ta koma ta mik'a al'amuranta ma Mahalliccinta, ko Bed room nata bata shiga hakanan taji zaman d'akin yafita aranta, kullum tana palour tana ibadanta, wanka da sanca kayane kawai ke shigar da ita, hatta kwana a palourn takeyi, Bak'aramin natsuwa da kwanciyan hankali tasamu ajikintaba, yanzu ta daina jin tsoron gidan haka ta rage tsoron matan gidan, wani lokacima tausayi take bata dan tana kallon shiga da ficensu, ta lura har yanzu daga ita har mahaifanta basu samu yanda suke so arayuwanba, gashi sun nisanta kansu daga Allah da manzonsa, (Allah ka tsaremana imaninmu) 👏😭 ******** Tsaye take ajikin window tana rik'e da plate d'in d'anwake dan yanxu shi yazameta Abinci flour kawai take iya saya da d'an kud'in Hanunta, Kallon Kabir takeyi da ya shigo yanzu tana ganin sanda ya fito daga Mota, yana takowa kaman zai tsaga k'asa dan sauri ya k'ura ma k'ofan pert d'inta ido yana kallo kaman wanda yayi wani mantuwa awajen, har sai da yaji ya bugu da gini kafin yayi saurin daidaita kansa ya shige sashinsa, Khadijah ta sauk'e ajiyan zuciya ta zauna, tausayinsa da wani sabon sonsa ya dad'a mamaye zuciyanta da ruhinta, ta d'anyi Murmushi mai had'e da hawaye ta girgiza kai, Allah ya kub'utar damu daga wannan hali Mijina, mu dawo Rayuwarmu kaman da baya, 😭 *********** Yau Asabar kasancewan yau Ba aiki yasa Mami ta himmatu da zuwa gidan d'an nata da ya gujeta kwata2 tsakaninta dashi sai dai in tak'irashi awaya, nanma da k'yar yake d'agawa yata mata kame2 takanji damuwa fal voice nashi inta tambayeshi yace mata babu da tace masa yazo, zaifara kame2 ai zaije waje kaxane a'a tayi hak'uri zai zo gobe, Haka yake ta fannin Dijahma in tak'irata tace tagayamata meke faruwa a gidansu? Sai tace babu, Shikuma KB dagaske Hidima ke masa yawa, dan haka yau ta yanke shawaran taje ta ganema idonta, tunda ta zuba idon taga ba wanda zaizo ya gayamata ga abunda ke faruwa. Cikin nitsuwa da kamala take tuk'i har ta iso gidan tanayin Horn masu gadi suka bud'emata, tana perking kai tsaye sashin Dijah ta nufa tayi knoking, daga kan sallayah Tace "Waye? "Nice Mami tabata Amsa, Da sauri ta mik'e jin muryan Mami ta zo ta bud'e Tun kan ta shigo ta fad'a ajikinta tana murna, suka k'arasa ciki, mami tana zama tafara tunanin me zata bata dan bata da komi na Drinks a gidan bayan Ruwan da take tara a famfo ta cika Randanta, Ta shiga kitchen ya kai sau uku tana fitowa iya zamanta da Mami bata tab'a ganin tasha ko peur water na Ledaba, bare Ruwan randa, Ruwan gora take ganin tana sha, Gashi ko sisi bata dashi bare ta fita ta aika a sayomata, Duk kud'ad'en dake Hanunta ya k'are wajen sayan Flour tana d'anwake dan kaf anzo ankwashe kayan Abincinta batare da tasan wanda ya aikata hakanba, kuma ba tasan yaushe akayi hakanba, dubawa kawai tayi bata ganiba, Danne2 waya Mami takeyi anma hankalinta naga Khadijhan tana karantan yanayinta, "Khadijah bamu Gaisabafa, Mamin ta fad'a tana a jiye wayan ajaka, Da d'an Murmushin k'arfin Hali, Ta k'araso daf da ita, ta zauna ta tank'washe k'afa, cikin girmamawa ta gaisheta, Mami ta gyara zama dan son tabbatar da zarginta tace "Khadijah haka kuke tarban bak'inku ba ko d'an Ruwan sha? Bare wani abun motsa baki? Cikin inina Dijah tace "Amm Wlh Mami duk Drinks d'in namu sun k'arene d'azu da mukayi bak'i anjimane za'akawo, Mami ta waro ido waje, "Ku dakuke da Store guda na Drinks da Snaks shine har zaku bari Su k'are tas agidanku, "Mmm ba haka bane Mami bak'ifa mukayi, "To ina Kabir d'in? Naga motansa a gida, "Eh yana d'akinsa, "Ok k'iraminshi, A hankali Dijah ta mik'e kamar mara laka tafara tafiya. *Ummu Fatima ce* 😘 [10/10, 11:05 PM] Hauwa Jameel: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *Wai dan Allah yaushe za'a daina niman _Dijah Qayah_ daga farko ne? Har yanxu Kusan kullum sai na samu masu bina wai inbasu daga farko ko daga 37* 🤔🤔🤔 *Jinjina gareki Dougterna 'yar Albarka Hauwa ta kaina manajar Dijah Qayah ina godiya gareki tare da yawun dubbannin ma biya wannan buk da baki gajiya da basu duk page din dasuka nima* 😍😘👍🏻 *Gaisuwa gareki Maman 4 ta gidan Huguma* *Masoyiyar Dijah da marubiciyan Dijah* *My Hannah Rabi'u ma tana jinjina gareki tare da mik'o gaisuwarta gareki* *Ummu Fatima conversation group wannan page gaba d'aya nakune ku dukanku wlh inayinku Nagode matik'a da irin so da k'aunanku gareni* 😍😘😘😘😘😘 7⃣1⃣ Tajima tsaye bakin k'ofansa cikin fargaba kafin ta k'onk'osa, tsawon lokaci tana k'onk'osawa taji anbud'e k'ofan ba tare da anyi maganaba, D'aure yake da Towel iya kunkuminsa yayinda wani k'arami ke rataye a kafad'ansa, Ruwa na tsiyaya ajikinsa da Alamun daga wanka yafito yanzu, ganinta tsaye yasa yad'an yamutsa fuska yana kallonta alamun saurara, Tayi saurin sadda kanta k'asa tanajin wani abu na mata yawo acikin jikinta, Murya asark'e tace "Mhhmm dama Mamice taxo tana son ganinka, shiru yayi kaman mai tunani, Sannan ya maida k'ofan ya rufe ba tare da yace komiba, Ta juya a sanyaye ta koma, Mami tana zaune cikin kujera Bakinta d'auke da Addu'o'i kala2 Dijah ta shigo, "Mami yana wanka, kai kawai Mamin ta gyad'a Tace kawomin Cup, Tashiga kitchen ta d'auko mata ta bata, Mami ta d'auko Ruwan Zam2 ajakanta ta bud'e ta juye a cup d'in, ta shiga karanto ayoyi tana tofawa aciki, har tagama ta ajiye Kabir bai shigoba, Mami ta tashi ta d'auki Ruwan zam zam ad'in takalli Dijah, "Muje ki kaini wajen nashi, Dijah tana gaba Mami tana biye da ita, Cikin kasada da k'undunbala, Ta tura k'ofan ta shiga ba tare da ta nimi iziniba, yana zaune a saman Kujera sanye da Jallabiya Ash ma dogon Hanu, Nafisa tana zaune kusa dashi ta d'ora k'afanta a kan cinyansa, A zabure ta Mulmulo wani K'aton Ashar ta wurgoma Dijah ta d'aura da cewa "Ke iskancinkin har yakai haka? Yuashe Rashin kunyankin yakai har nan? Da zaki shigomin d'akin miji kai tsaye haka, Dijah ta wurgamata wulak'ancaccen kallo ta juya ta kalli Mami, "Bismillah Mami shigo, Mamin ta shigo sannan Dijah ta maida k'ofan ta rufe ta Kujeran da yake Fuskantansa Mami ta zauna, Dijah ta zauna kusa da k'afansa ak'asa, Murya k'asa2 tace "Honey kasauk'o ka gaida Mami, a hankali ya zamo k'asa ya zauna kansa ak'asa, Mami ta mik'o masa cup d'in da ta shigo dashi "karb'i wannan kasha Kabir kafin mugaisa, Dijah ta karb'a ta mik'a masa rai ahad'e ya karb'a zai kai bakinsa Dijah tayi saurin rik'ewa "Likita bakayi Bismillah Yayi Bismllahn sannan yasha duka ya mik'amata cup d'in, Yadinga ajiyan Zuciya akai2 Nafisa taja Dogon tsaki tace "aikin Banza aikin wofi, Ko kallon indatake Mami batayiba, ldonta naKan Kabir da ta lura nitsuwa ya d'an shiga jikinsa, Cikin wani irin yanayi kansa ak'asa ya fara gaidata Bata Amsa gaisuwanba, tace "Kabir kayi sakaci da Rayuwanka, kabari shaid'anu suna k'ok'arin yin nasara akan ka, Ahankali ya d'ago ya kalleta, "Bahaka bane Mami, "Hakanemana Kabir Kana karanta Qur'ani kowani Safiya kaman yanda kasaba? "Wlh Mami yanayin aikinane da ya canza sam bana samun zama, Bancika karatunba Gaskiya, . Inna lillahi wa inna ilaihirraji'un Mami ta dinga fad'a tana nanatawa har sau Uku, "Kabir yanzu a duniya akwai wani abu da zai d'auke hankalinka har ka ajiye karatun Qur'ani saboda baka da lokaci? Ka kasa waran 5 Minuts cikin time d'inka ka karanta Qur'ani? Yaushe Rabon da kayi nafila kuma koda raka'a Biyu ne? Yad'anyi Shiru yanason tuna ranan, Mami ta Girgixa kai "Bakada gata ko wani kariya da ya wuce Qur'ani Kabir, daga inda ka nisanta kanka da Qur'ani to ka nisanta kanka da Ubangijinkane, Inko hakane komi na iya faruwa da kai, Kana da Mak'iya da miyagun Mutane Mushirikai masu niman duniya ahanun wanin Allah bai kamata kayi sakaci da Rayuwanka hakaba, kabari suna shirin cinma mummunan k'udurinsu akanka, Nafisa tace "Gaskiya Ni inma wannan maganganun dani ake Allah zai sakamin dan nasan so ake kawai a rabani da mijina dan Munafunci, A fusace Kabir ya zabura yayi kanta, Mami tayi saurin dakatar dashi, "Ko dawasa Kabir banyardaba, Karma ka fara, jikinsa na k'yarma ya nunata da yatsa, "Wa Mahaifiyar tawa kk wannan Lafazin Nafisa? "Yafa isa nace maka tashi karakani ni zan wuce, a tare suka tashi gaba d'aya suka fita sukabar Nafisa anan zuciyarta fal tsoro ba dai a sirin har ya karyeba? A jikin mota Mami tayi ta musu fad'a gami da Nasiha na sakaci da Azkar da sukayi, Sannan ta Sallami Kabir, yana tafiya ta kalli Dijah, "Ke kuma Khadijah Meyasa da kika al'amuran Gidanki sun canza baki sanar daniba? Anyah Khadijah kin d'aukeni a matsayin Mahaifiyarki kuwa? Cikin Muryan kuka Dijah tace "Allah Mami Bahakabane Banson ind'agamiki Hankaline nazaci wani laifi namasa ya dawomin haka, nayi zaton in ya huce zamu dawo Normal, Mami ta sauk'e ajiyan Zuciya, Jeki d'auko hijabinki kizo, ba musu ta juya ta d'auko suka fita tare, Cikin tashin Hankali Kabir ya samu Nafisa tana ta niman wayan Mamanta tarasa, tana ganinsa ta tashi ta fad'a jikinsa ya rungumeta yana shafa bayansa, "Sory Babyna Banso b'atamiki raiba, Anma abunda kika fad'a agaban Mami Kuskurene dan Allah kar kikuma kiniji? "Anma kai bakaji me take gayaminbane? "Rabu da ita kinsan Mami yanzu sai ahankali ta fara tsufa, *********** Mami suna fita basu tsaya ko inaba sai Gidan shiek Aminu wani malamin Ahlisunnah, Ba b'ata lokaci tamishi bayanin Abindake tafe da ita, Cikin k'ank'anin Lokaci ya had'a musu magunguna da ganyen Magarya dasu zamzam, Ya mata bayanin yanda zasuyi Amfani dashi, suna fitowa Mami tayi waya ma Sani tace yazo Dijah ta gayamasa duk abin da bata dashi ya kawo mata, *********** Washi gari Dijah tana zaune a palour sai Ga Binta da Sani, ba k'aramin dad'in ganin 'yar'uwar nata tayiba, Nan tayi bayani Ma Sani na duk abunda take buk'ata, Ba b'ata lokaci ya je ya kawo duk abunda ta gayamasa, Bintace ta tayata suka gyara stor d'in suka shirya komi, suka shiga Bed room Dijah tace tana son sujuya gadon ta jima bata juyashiba, Nan suka fara k'ok'arin juya d'akin Suka d'aga katifa, a firgice Dijah ta saki salati ganin layoyi a jere a k'asan katifanta, ba k'aramin firgita sukayiba dukansu Bintace tayi k'arfin halin samun leda tayi Bismillah ta taresu guri d'aya tasa acikin ledan ta k'ulle ta wurga ajakanta, a tsorace Dijah tace Aunty Binta meyasa kika a cikin jakanki baki tsoro? "Zan tafi dashi gidnmu ink'ona Dijah ba abunda zai sameni da ikon Allah, Cikin sanyin Jiki suka gama gyaran D'akin fes suka gyara ko ina, Dijah ta banka hayak'in habbatus sauda maganin Shaid'anu, Sai da akayi la'asar Sani yazo d'aukan Binta, a tare suka fito da Dijah, Can suka hango Nafisa da Meena suna k'usk'us, Har jikin mota ta rakata saida taga fitansu ta jujo, "waini Nafisa mekikeyi agidannane Kika bar wannan yarinyan har tana shirin koranki agidan? "Cike da masifa Nafisa tace "ta koreni fa kikace To bari kiji wannan ita da babu yanzu d'aya suke agidannan, Kuma d'an lokaci kad'an nake jira tayi gaba, "Mhmm nidai banga alamaba tunda gashi kinbarta ta rab'u miki da Miji har ya d'irka mata ciki, Azabure Nafisa ta tashi tsaye "ci... Me? Wlh k'aryane ba cikibane bata isa tayi ciki a gidannanba sai dai shege ke wlh bazaima yiwuba, zakisa inshak'eta yanxu ta mutu, Gaba d'aya ta fita a hayyacinta ta fara sambatu dan itama tun fitowan Dijahn ta hasasu cikin, Meena ta rik'e Hanunta "Ke Nafisa ki dawo hayyacinki, ki d'auki mataki dan ciki kam cikine ajikin Yarinyannan, A kid'ime Nafisan tayi kan Dijah sai dai kafin takai wurinta ta b'ace maganinita tsaban kid'ima batama lura ina ta shigaba, A gigice ta dawo ko takan Meena bata biba ta shiga mota ta fice agidan, ******** Dijah kuwa tana shiga ta d'auki Had'in Maganin KB tayi sashinsa zaune ta sameshi ya rafaka tagumi ga Qur'ani ahanunsa, cikin nitsuwa take takunta ya kafeta da ido har ta isoshi, ta d'an durk'usa kusa dashi, "Honey na barka da warhaka, yau baka sha maganinkaba ta fad'a tana mik'amasa, ya ajiye Qur'anin agefensa ya karb'a yayi Bismillah ya fara sha idonsa na kanta yayin da ita kuma ta zuba ma T.V ido tana kallonsa da gefen ido, Yanagama sha ya ajiye cup d'in ta kalleshi, gami da mik'omasa na shafawan, "Inshafamaka ko zaka sahafa? Kallonta kawai yake tayi tayi murmushi tafara shafamasa, caraf ya kamo hanunta yana shanshanan Hanun, Ta zuba masa ido tana kallonsa kawai tanajin wani abu na tsargamata, Cikin wani irin Voice yace "Khadijah me yake faruwa da Rayuwana?? "Me kagani? "nakanjini kaman baniba zuciyata sai ta dinga min zafi game da duk wanda nake alak'a dashi mussamman ke da Mamina, Nakanyi k'ok'arin cire hakan araina anma sai ya gagara, sai dai kwannan nan Naji sauk'in hakan araina, Dijah ta d'anyi Murmushi cikin tausayi tace "Komi zai wuce insha Allah, ta mik'e zata tafi ya mik'a hanu zai kamota tayi saurin kaucewa ta wuce yabita da ido, har ta b'ace ma ganinsa ya sauk'e Ajiyan zuciya ya jingina bayansa da kujera ya cigaba da karatunsa, *********** Cikin k'araji Nafisa taketa rafka k'ira ma Mamanta, har ta isa gareta, "Mama yarinyannan cikine da ita wai yaushe za'agama wannan case d'inne? Nagaji wlh, A rud'e Maman ta tashi "Ciki???? "Wlh mama cikine da ita, wlh yau sai na kashe yarinyannan cikin dare kowa ya huta, "Kar kiyi haka Nafisa barni dasu wlh wlh i har na haifu cikin uwa da ubana sai naga k'arshensu su ayau d'innan zan sa azubaar da cikin daga nan akashe shegiya mu huta da matsala, Ta sure gyalenta "Natafi wajen Boka na Hanyan Jos, Nafisa tabi bayanta suka fita tare ga dubu Hamsin ki k'ara da na Hanunki in anzo aikin ahad'a harda Maminnan, dan naga tanaso ta kawomin rainin Hankali, "Barni dasu duka nasan yanda zanyi dasu, Daga haka Suka rabu, Nafisa ta tafi gidanta Mamanta ta nufi Hanyan Jos wajen Boka, Tana shigowa gida kai tsaye d'akin Dijah ta nufa ji take kafin Boka ya kashetama yau zata kasheta, ko tahalin k'ak'a *Ummu Fatima ce* 😘 [10/12, 2:58 AM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *Ina kike Mariam Tijjani Adam (Admeen na Taurarin Mata Group)* Keda *My Aminiya Khady Pinky* 'yar Amana (Maman Sirikata) 😍😘❤❤❤ *Na sadaukar muku da wannan page gab'a d'ayansa kuda Members na TaurarIn Mata gaba d'ayansu* Luve U oll😘❤ 7⃣2⃣ Dijah tana kitchen tana shirya lafiyayyen Abinci ma Mijinta dan ta lura yunwama yataka Muhimmiyar Rawa wajen Raman da ya bayyana a jikinsa, Kaman daga sama taji ana Bubbuga k'ofanta kaman za'a karya, Gami da aikomata Manya2 Ashar, Daga farko ba k'aramin Razana tayiba, afirgice ta fito daga kitchen d'in, saidai daga Baya da tafahimci Mai aikata hakan sai kawai tad'an Murmusa ta k'arasa jikin Window ta zuge Glass ta lek'a, cikin Kwancacciyan Murya tace *"Subhanallahi Allahumma Ajirni fi Musibaty Hazah* Aunty Nafisa lfy? Wa.. Kafinta k'arasa Nafisa ta matso Window "Dan Ubanki inkin isa ki bud'e k'ofannan wlh kasheki zanyi, yau badai ki kwana aduniyaba Dijah tayi Dariya mai sauti tace "Haba Aunty na Kinsan kuwa Hukuncin wanda ya kashe d'a'uwansa Musulmi a Musulunci? Na farko inkin kasheni Duk laifin dana aikata a doron k'asa Yana wuyanki, Allah S.W.T *"yace Duk wanda ya kashe Mu'umini da gangan, Sakamakonsa Wutan Jahannama har Abada"* Mutuwa Dolene tanan mak'ale dani idan wa'adina yayi xan mutu ko baki zamo sanadinaba, ki kwantar da hankalinki, Inanima miki tsari da aikata wannan Mummunan aiki fatana dani dake Muyi tsaftacacciyar Rayuwa a Duniya Mu muta mushiga Aljannah tare da Mijinmu Auntyna, Wani irin Kallo Nafisan tabi Dijah dashi da Alama Maganan ya d'an shiga jikinta, jikinta yad'anyi Sanyi kad'an, tayi k'uta ta gyad'a kai "Wlh zankamaki Zaki gane dani kikeyi, ta juya fuuu ta shiga sashenta, Dijah tayi Murmushi tana gyaran Glass d'in Windown tace "Aunty Nafisa Manya Allah ya sassautamiki tsananin kishin dake damunki, Kaman yanda ya Sassautamin nawa, Ta koma kitchen taci gaba da aikinta, tana gamawa ta Salla wanka tayi gayunta cikin Doguwar Rigan Atamfa mai k'aramin Hanu, ta yane kanta da d'an k'aramin gyale iya Wuyanta, sai baza k'amshi take mai dad'in shak'a, Ta jera Abincin Acikin Basket ta k'ofan pert d'inta tashiga sashin KB, Yana kwance Luf cikin tree seater Hanunsa Rik'e da Littafin Addu'o'in da Mami ta Bashi d'azu da yaje Gidanta, d'aya Hannunsan kuma yana kan Cikinsa da yake masa k'ugin yunwa, Tunda ta turo k'ofa ya kafeta ido har ta k'araso gareshi, Sannu ta mishi bai amasaba, bai kuma daina kallontaba, ta duk'a ta ajiye Abincin agabansa sannan ta zauna ta d'auki plate ta zubamasa, Ta d'an Kalleshi Asanyaye tace "Likita Bismillah ka tashi kaci Abinci, Wani irin Kallo yabi Abincin dashi, ya Lumshe idonsa ya bud'e aransa yana Mamakin halinda ya tsinci kansa aciki, Yanzu idan bai gantaba kewanta yakan isheshi yaji yana matik'ar Son Ganinta, idan yaganta sai yayi ta kallonta kaman ya tashi ya Rungumeta, sai dai datamishi Magana sai yaji kaman ya shak'eta dan Haushi, sab'anin da dako tunota yayi sai yaji Kaman ranshi zai fita dan tsananta da yakeji na yawo cikin jikinsa, ya k'ara Lumshe ldonsa gam yana Addu'a. Cikin wani irin kasala da Sanyin Jiki, Ta mik'e Idonta taf da Hawaye dan ta lura baya ko Son Ganinta, tadinga d'aga k'afanta Ahankali tana tafiya kaman mara laka, xuciyanta namata zafi, Ya zubama Bayanta ido kaman ya tashi ya kamota, Har sai da takai k'ofa ta juyo ta kalleshi dai2 lokacin kuma hawayen dake mak'ale a idonta ya gangaro, Ahankali ya girgizamata kansa yana mata alama da Hanu kancewa tayi HAK'URI, Tayi saurin bud'e k'ofa ta fita, tana shiga palournta tafad'a kan Kujera tasaki kuka mai sauti, sai da tayi Mai isanta Sannan tayi shiru dan kanta, Ta tashi ta zauna tana tuna Maganan da yar Jamila tamata jiya dasuka kawomata Katin Auren Jamilan, Matan tana kallonta tace "Baiwar Allah inbazaki damuba zangayamiki wani Magana, Cikin ko inkula Dijah tace Bismillah fad'i inajinki, Matan tace "Kinacikin wani Hali mara dad'i dan anyi Mummunan ajiya ajikinki, Dijah ta zaro ido, "Niii!!!? K'warai kuwa inbazaki damuba ki bani Had'in kai zan taimakamiki In ware wannan k'ullin da akamiki, Dijah tayi shiru tana tunanin Maganan, Matan taci gaba, karkiyi sakaci da Rayuwanki bak'aramin Sihiri akamikiba wanda ke Hatta cikin dake jikinki inba an ware Sihirinbane bazki haifeshiba haka zaki ta zama dashi ajikin ki. Buga k'ofan da akeyine ya katsemata Tunaninta, ta tashi da Sauri ta lek'a Mami tagani tsaye dan haka tayi saurin Bud'e k'ofan tana mata Sannu da Zuwa, Har zata juya dan nimomata abun sawa abaka, Mamin ta dakatar da ita "Dawo Khadijah Daga gida nake bana buk'atan cin komi yanxuma zan tafi, na dai zone inga yanda kike dan nasan kad'aici nadamunki, abunda nayi tunanin kuma shi na tarar, dama nace inba sa'aba zakiyi ta kuka, dan nasan halinki, sai kuma na tarar da hakan, Kiyi Hak'uri Khadijah wannan Rayuwa da kika ganta ba komi acikinta sai K'alubale kala2 da jarabawa iri2 ki gode ma Ubangiji da irin wannan taki jarabawan Wlh inkinga na wata Khadijah sai kinmantama ke wacece, Babu wani Rayuwan Auren da mata ba sa fuskanta jarabawa acikinta, sai dai kowa da irin nata, wata takan samu matsalane da Dangin Mijinta, wata Kishiya wata mak'ota wata yaran Mijin, kai wata shi kansane Mijin take fuskanta Jarabawa kala2 na zamantakewa dashi, anma inkik'ayi hak'uri kika mik'ama Ubangiji lamarinki sai komi ya wuce kuma shi hak'uri ba'ayinsa abanxa dole yana da sakamako mai kyau, kiyi Hak'uri Khadijah am Ki sani auren shi kansa ibadane, Tabbas Rashin kulawan Miji ga matansa abunda ciwo, sai dai kisani wani halinsama kenan da Allah ya halicceshi dashi yin oho da ko inkula da iyalansa, Babu wani tattausan lafazi da zai shiga tsakaninsu inba fad'aba wata zata dage tana iya bakin k'ok'arinta anma sam baya gani bare ya yabamata, Wani abun takaicinma zaki iya samun wani namiji da wlh keda babu duka d'aya kuke awajensa anma abin takaici sai kisamu yana Nuna kulawansa ga wata mace a waje inma wacce yake so da aure inma wacce yake nimanta kawai badan zai auretaba, anma zakiga yana sauraranta fiye dake da kyawawan kalamain da bakisanma ya iyaba, Ikon Allah kuma sai kuma kiga matansu basu ragesu da komiba, sannan suna hak'uri da duk yanayinsu, tunda sun san ibada sukeyi, Bare naki da da bahaka yakeba, kiyi hak'uri kiyi ta Addu'a sannan kar kigajiya da hidima dashi Allah baya barci yana kallon abunda kikeyi kuma komi nada k'arshensa wata rana zaki bada labari kai inma ke baki bayarba wasu zasu bayar kuma hakan ba k'aramin riba bane gareki kinji Khadijana!! Inkad'aici ya dameki d'auki Qur'ani kiyi ta hira dashi ko wani Harafinsa lada Gomane, inkin juri hakan bazaki tab'a tab'ewa ba, ta k'arashe tana dafa tsakiyar kan Dijahn, Dijah tasa hanu ta share Hawayen da yagama wanke mata Fuska cikin jin Sanyi lafuzan na Mamin tace "Nagode Mami Kinkasance Uwa ta gari ga 'ya'yanki ba abunda zance dake sai dai Allah yamiki sakayyah da gidan Aljannah Allah yabarmana ke, lallai da haka ko wace uwa take dagewa wajen d'ora 'ya'yan kan Hanyan kad'aita Allah da biyayya gareshi da dayawan al'umma basu tab'eba, Mami Tace "Ameen "anma kisani Allah baya barin wani dan wani Khadijah ni zan wuce, ta ciro rafan kud'i ta ajiyemata, Zata tashi sai taga kaman bakin @yar nata da magana, ta koma ta zauna, tace "me kike son fad'ane Khadijah baki da kamana duk garinnan ki d'aukeni abokiyar shawara kuma abokiyar Sirrinki, "Dama Wata yar Jamila k'awatan nane jiya dasuka zo, Ta kwashe duk yanda sukayi ta gayamata, cikin mamaki Mami take bin Dijahn da kallo, Ta girgiza kai da ta tuna Dijah yarinyace k'arama, ta gyara zama sosai tana kallonta, "Khadijah ko bayan bani da Rai inamiki wassiya da kar kiyarda da niman wani abu awajen wanin Allah wannan shine mafi girman kure da zaki tafka a rayuwarki, Kar kiyarda da irin wa innan mutanen da suna ganinki zasu gayamiki magana makamancin wanda wannan tagayamiki, kisani duk wani mutum mai aiki da Aljanu wlh boka ne Ko yace shi ba boka bane k'aryane, bawanda yasan gaibu sai Allah, kai ko niman magani kike irin nagargajiyannan kikaje gun mai magani yana ganinki bai bari kin fad'i matsalarkiba yacemiki yasan abunda ya kawoki to wlh Boka ne, Kai inma ba Dagaske suke aikinba to 'yan damfarane so suke du yaudareki suci kud'inki, kinga sunyi riba biyu dake sun rabaki da kud'inki, sun rabaki da imaninki, inafata zaki kiyaye, kar kuma kishiga wata jarabawan da zai sa ki kauce hanya, Dan mafi munin jarabawa kenan Ajarrabeki ki kauce hanya, Allah ya karemu ya kare Imaninmu, Asanyaye Dijah tace "Ameen Mami, dama nak'iyarda nace sai na sanar dake, Atare suka fito cikin hikima Mami take cigaba damata Nasiha, Mami tana shirin shiga Mota, motar Sani ya danno gidan, Mami ta gyara tsayuwanta tanason sugaisa kafin ta wuce, Yana perking ya fito, Ya isosu cikin Girmamawa, Ya gaida Mamin, Khadijah ta gaisheshi, Mami tace ya Binta da Maigidan nawa suna nan lfy ko? "Eh suna lfy Mami, "To Alhamdulillah daga ina kake haka? ya gyara tsayuwansa, "Wlh tun d'azu KB yamin waya akan wai zai tafi Abujah, ban samu na fitoba, ina kwance bani jin dad'i, Anma yanzu afujajan Nafito, ina kwance naga Binta ta d'auki wani abu a hanunta zata fita dashi na tambayeta meye? Sai kawai ta nunamin wasu layu wai a d'akin Khadijah suka samu ak'asan katifanta tun Ranan da taxo sai yau tace bari ta k'onasu, Abun yaban tsoro nadinga tunani har na tuno wani Rana da mukazo gidannan naga Nafisa da Mamanta Acan bakin gate Cikin yanayin rashin gaskiya bayan na fito sai naga alamun kaman antone wajen, anma wlh bankawo komi arainaba, duk da ban yarda dasuba, sai dai yanzu da naga layunnan nafara wasu tunane2 musamman dana tuna yanda lamuran Dr KB suka rikice gaba d'aya, Mami ta sauk'e ajiyan zuciya tana kallon Mototin cikin gidan, Yanzu haka Kabir yatafi Abujah bansaniba? "Kiyi hak'uri Mami kinsan da bahaka yakeba, d'azu yatafi ko minti 20 baiyiba inaga inma kinjima agidannan to kina nan ya tafi, Mami tayi Murmushi mai ciwo, "ba komi Sani ai na godema Allah ma, yanxu har yana zuwa wajena kuma yakan gayamin abunda yakeji har yace inyita masa Addu'a ai Allah yakawo k'arshen Abun insha Allah dama wai ance cutane ke shiga farat d'aya sauk'i sai ahankali, "Hakane Mami ni yanzu zan duba ko Allah zai sa indace da inda aka saka abun, Mami tace "Muje Allah ya datar damu, Sosai Sani da Sceurityn gidan Suka duk'ufa da tono anma basu samu komiba, tun Mami da Khadijah suna tsayuwan jiran sugani har Mami ta gaji, Cikin karaya tacema Dijah ta shiga ciki itama zata tafi, in Allah yasa ansamu Sani yagayamata Awaya, dahaka sukayi sallama da juna, *Ummu Fatima ce* 😘 [10/20, 5:18 PM] Ummu Fatyma: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 _Godiya mai tarin yawa gareku masoya Ummu Fatima Alhamdulillah Yarona yasamu lfy masu k'ira masu Text Mus'ab ya gaida Mummy's da Aunty's jiki yayi sauk'i_ *Group d'in Ummu Fatima ku nadabanne* ❤ *Zainab Jibrin & Meera* 👍🏻 7⃣3⃣ Dijah tana Zaune Akan Sallahya tun bayan da ta idar da Sallah Ta Rafka tagumi tana sauraron Maganganun su Sani a Farfajiyan Gidan, da alama basu samu abunda suke nimanba, Tanajin Fitan Motan Sani Ta sauk'e nannauyan ajiyan Zuciya Hawaye na tsiyaya a idonta, ta Rumtse Idonta da K'arfi, tasa bayan Hanunta ta share Hawayen gami da Jingina kanta da Gado a hankali take karanto Addu'o'i, tana a haka har a kayi Isha'i, ta tashi tayi Ishan, ta d'ora shafa'i da wutri, Ta shiga Bayi ta sallo wanka ta fito Humra kawai ta shafa ta zira Rigan Baccinta, tana zaune a bakin Gado tana karanto Addu'o'in Bacci k'iran Mami ya shigo wayanta, Sai da tashafa sannan ta d'auka gami da karawa a kunnenta, tayi Sallama, "Hallo Mami ina wuni?" "Lfy Khadijah, kinci Abinci kuwa?" "Eh Naci Mami" "Good to kiyi Addu'a ki kwanta ki kwantar da Hankalinki Khadijah ba Abunda zai sameki da yardan Allah, kinji ko? Duk abunda yasamu bawa da sanin Ubangijinsa kinji? Dijah ta gyad'a kai Gami da cewa "tou Mami, Tayi ta bata baki da Magana mai kwantar da Hankali, Da haka sukayi Sallama, Dijah taja Bargo ta rufa gami da Lumshe ldonta, Lallai tasani ta fad'a cikin jarabawa, anma ba wanda yafi tsayamata irin Rashin Jin Mijinta kusanta kullum da kewanshi take kwana take tashi, Takan Rasa Abunda ke mata dad'i, ta lumshe Idonta ta bud'e "Ya Allah gani gareka tafad'a afili tana gyara kwanciyanta, **** Washi gari Dijah tana zaune a cikin lambu ta Rafka tagumi tana kallon tsuntsayen da suke ta d'an kaiwa da kawowa a wajen, su sauk'a su tashi, Daga d'an can nesa taji anafad'in "Wlh yau za'ayita ta k'are Duka zanmata har sai shegen cikintannan ya fita kowama ya huta, Inga ta iskancin wancan Guzumar, dan nasan shi wanda aka lik'a masa cikin ko ajikinsa, wai antsakari kakkausa, Dijah ta k'ura ido ma Hanyan da ta jiyo Muryan Nafisan, tana mai niman tsarin sahrrinta a zuciyanta, Rik'e take da K'atuwar Dorina, gefenta meena ce sai dad'a zugata takeyi, kallonsu kawai Dijah takeyi Har wani tsima jikinta yakeyi, Wai ita Nafisa zata buga da wannan Dorina? Tayi wani D'an Murmishi tana jinjina kai, "Ke k'aramar mara kunya wani d'an iskan kikasa ya tonemin gida haka ba tare da niman izininaba? Shegiya 'yar masu tsubbace2 to koma meye kikasa aka dasamin a gida, Wlh yau sai kin tonosu da Hanunki, kuma ingayamiki ni nafi k'arfinki duk wani Asirinki nan zaki ganni daram ki barni, Dijah da ta hard'e Hanunta a k'irjinta tana d'an jefa k'afa tayi Murmushi Mai Sauti, Gami dacewa "A'uzubillahi Minnashshaid'anirrajim, Allah ina niman tsari da kariya a wajenka dan kaine mai iyawa, Meena ta waro ido tana Kallon Nafisa, "Gaskiya Nafze kinyi sake da yawa har wannan kucankan k'araman yarinyan tasamu daman gayamiki magana irin haka? Gaskiya kinyi Bacci da yawa, wlh danine da tuni na sallmaeta Aduniyanma baki d'aya, Haba Kinyi sake wlh, A Hasale Nafisa tayo kan Dijah "Dan Allah meena daina fad'an Haka, karki tunzurani inkashe banza, yanzu da wannan shegen cikin tukun nakeyi banzo kansuba tukun ita da wancan da ta d'aure mata Gindi, Ke tashi kije ki tono abu da kikasa nace ko baki jine? Wani Murmushin Dijah takumayi ba tare da tace Komiba, Nafisa ta d'aga Dorina tsakaninta da Allah zata zabgamata, cikin zafin Nama Dijah ta rik'e Dorinnan ta tashi tsaye Rai ab'ace take kallonta "Yake Mushirika mai kai ma wanin Allah k'aran Allah, ki shiga hankalinki, ko yawon zuwa wajen Bokayen yafara tab'amiki Hankaline? Ko dake najima da cireku a sahun Masu Hankali keda Baaba mai kaiki wajen Bokaye, kisani ni Da Mahaliccin Bokan na Dogara, Ban had'ashi da kowaba wajen niman buk'atana, Nasani bazan tab'a tab'ewaba, ko borin kunya kikazo mindashi dan kinga asirinku ya tonu angano Binne2 da kukeyi, Yakamata ki Daddara haka kigane Wannan Hanyan bazata kaiki ko inaba sai Halaka, Kiyi tunani meyasa har yau baki samu yanda kikesoba? Meyasa ke kullum cikin Bak'in ciki da rashin samun biyan buk'atanki, Wanda kikeyi danshid'in Baida wacca ya tsana sama dake, anma kinkasa ganewa, KI koma ga Mahaliccinki dan shine maiyi na gaskiya kuma baya gushewa, Nafisa tasaki wani k'ara najin takaicin Maganganun Dijah ta finciki bulalan zata tsulamata, A hasale Dijah ta fauce ta shiga tsulamata ido arufe, da tayi kaman zata kamata, zata hankad'eta tacigaba da zabgamata Ta ko ina, ba tare da tsoro ko tunanin wani abunba, (Lallai Ba Barbariya tashiga Hanun Ba fulatana)🤔 🤪 Meena da take gefe ba k'aramin tsorata tayiba dan ganin yanda k'awar nata take kwasan kashinta A hanun yarinyan da suka raina, taso ta shigarmata sai dai tana tsoron kar itama amata taya2 da jiki irin na Nafisan, A dabarance tazo ta baya ta rik'e Dijah da iya k'arfinta ta kalli Nafisa da take ta mutsu2 a k'asa tana sosa wajen Bulalun "tashi kiyi ta Dukan cikin shegiya har sai ya fashe abin cikin yayo waje, Dak'yar da tangad'i Nafisa ta tashi ta dunk'ule Hanunta ta kaima Cikin duka ta sake d'aga k'afa ta tokari cikin, wani irin k'ara Dijah ta sake najin azaba, Nafisa ta d'auki wani k'aton Dutse a wajen ta d'aga zata kwad'a ma cikin tana fad'in Wlh yau wannan shegen da bashi da Asalin sai ya fita shegiya Matsiyaciya, Tasssssss!!!!!! Nafisa taji and'auketa da Marin da ya watso mata gilmawan wasu jajayen taurari Dutsin Hanunta ya fad'i akan k'afan Meena cikin azaba ta duk'a zata tab'a Gurin da jini ya faso a k'afantan, taji ansauk'emata nata marin itama, Ball dasu aka shigayi ba ji ba gani, tun suna iya ihu har suka kasa, A guje yabi bayan Dijah da tafara takawa a hankali tana dafa Bishiya zata fita, Ido Biyu sukayi dashi gaba d'aya yafita ahayyacinsa idonsa ya kad'a yayi jazur, Rana na Farko da Dijah taji wani irin Haushin Mijin nata har cikin ranta, Ya rik'e hanunta ya kasa furta komi, ta k'wace Hanunta a guje ta nufi sashinta kaman batajin ciwon jikinta, ya Rufa mata baya, anma kafin ya kaimata tuni tayi ma k'ofan key, Ya shiga buga k'ofan cikin tashin Hankali yana fad'in "plss Khadijah ki bud'e k'ofannan muje Asibiti a dubamin lfyn d'ana Dan Allah badon niba, ba yanda baiyiba tak'i ta bud'e ya dunk'ula Hanunsa ya bugi k'ofan ya juya ya nufo gurin su Nafisa, Meena da ta hangoshi tayi ta maza ta mik'e tana d'ingisawa da k'yar ta nufi hanyan Fita, bai bi takantaba ya k'arasa gun Nafisa da take ja da baya tana girgiza kai "Kayi Hak'uri KB katsaya kaji abunda yarinyannan ta aikata, A fusace yace "banson jin komi daga gareki Nafisa sakayyan da zakimin kenan? K'arfi da yaji zaki halakamin d'an da baizo na ganshi ya ganniba? Me namiki da zakimin wannan sakayya? Harkike Furtama cikin da akasameshi ta hanyan aure shege? Menamiki? "Kayarda dani KB yarinyannan Amananka take ci inbakanan, kabani dama in kawmaka shaidu dan ka yarda, a matsayina na 'yar'uwanka bazan iya ganin ana ha'intanka invariba, Kaduba jikina kaga irin yanda kwartonta yamin kadai san tana da Ciki bazata iyamin hakaba, bare kace sharri na mata, Kasani bantab'amata k'arayaba, Cikin wani irin bugun zuciya Kabir yabi Jikinta da kallon can kuma kaman an tsakaleshi yajuya da sauri ya fice, Dijah tana kwance akan Kujera tana sharan k'ollah a idonta tana dafe da cikinta da yake ta juyi kaman zai fito ta cibinta ga a zabbaben ciwo da maranta ke mata, Taji ana buga k'ofa, Tajiyo Muryan Mami tana fad'in "Bud'e k'ofan Khadijah nice yi Hak'uri ki bud'e kinji Dear, ko d'aya baxata iya bijire ma Maminba dan haka ta tashi a hanakali tana bin gini taje ta bud'e arud'e Mamin ta danno kai cikin tashin hankali ta rungumota jikinta, Tayi saurin zaunar da ita, dai2 Lokacin Dr Husna da KB suka shigo, Dijah ta runtse ido dan sam taji batason ganinsa, "Fita kabamu guri Mami ta fad'a, Ba musu ya juya, Dr ta shigar da ita d'akin magani ta fara bincikenta, Nafisa tana kwance a d'aki jiki da zuciyanta sai zogi yake mata tana rik'e da waya tana niman Layin Mamanta bata samu, ta nima yafi abunda yafi tasha Alwashin zata bar Nigeria dan ta nimo Bokan da zai mata yanda takeso dan taji lbrn wani Boka mai cika aiki Achadi, tagaji da aikin bokayen Nigeria ba wani ci gaba dan hat yau sun kasa samarmata da farin cikin da take buri, Jin wayan a kashe yasa tayi jifa dashi tana ci gaba da kuka, Tana bin jikinta da ya farfashe da Kallo, Can ta jiyo Ringing d'in wayantan ta d'aga sabon layine dan haka ta kara akunne batare da tace Komiba, Taji ance "Nafisace? "Eh itace ta Amsa murya a dishe, "Maza kizo asibiti Antsinci wata mace da tayi hatsari A hanyan jos a daren jiya nidai inaga kaman Mamankice duk da tayi damage da yawa anma ki hanzarta zuwa dan likitoci sunce baza su tab'ataba har sai ansamu danginta yanzu haka tana kwance..... Ai Batakai gajin k'arshen magananba tayi Wurgi da wayan gami dasaka ihu ta fita a guje, sam masu gadi basuyi yunk'urin Hanataba, dan sunjima suna Addu'an ganin Ranan da Mai gidan zai rakota aguje haka, dan ta ishesu haushinta sukeji kaman su karta, a idonsu ake duk wani iyashege, Suna sane da komi da suke Haddasawa agidan ita da uwarta *Manage pls har yarona yana manne dani sam baya barina ya tafi wasansa bare in d'an typer muku da yawa kunsan sha'anin yaro inyayi ciwo ko baya kiwuya zai tsiri yi* Nagode da Addu'o'inku Masoyan Gaskiya Allah yasadamu a Aljannah inganku ku ganni 👏👏😍😍 *Ummmu Fatimace* 😘 [10/29, 8:24 PM] Hauwa Jameel: 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 7⃣4⃣ A bakin Hanya ta tsari mashin ta hau, kai tsaye a Asibiti ya direta bata ko tsaya bashi kud'iba kaman Mahaukaciya ta shiga ciki abunda ta ganine ya dad'a tayarmata da Hankali, Mahaifiyarta a kwance a barandan Asibiti kamar matacciya, duk wanda yazo wucewa sai yayi ta kallonta cike da k'yama ba tausayawa, (ko me yajawo haka?🤔) Cikin matsanancin tashin Hankali ta fad'a kanta tana jijjigata tana kuka, Da k'yar taga ta motsa, daidai lokacin wani Likita yazo zai wuce, har ya d'an wuce ya dawo yana kallonta, "Ke 'yar'uwartace? A hargitse Nafisa ta tashi ta nufoshi, "Eh... Eh ... mahaifiyatace pls Likita kataimakeni ashiga da ita a dubata, Likita ya Girgiza kai Gaskiya bazamu iya dubataba, Dan akwai Harbi ajikinta damuka kasa gane na meye kinga tab'ata hatsarine awajenmu, Sannan munsameta da wasu abubuwa dasuka d'auremana kai, Ido waje Nafisa take Kallonsa, "Likita harbifa kace! Waya Harbeta? Wani Azzaluminne Mara tsoron Allah? Metayi? Kuma Wasu abubuwanne kukasamu ajikinta da zai Hana ku dubata? Pls Dr karkubarmin Uwa ta mutu anan, ta k'arashe cikin matsanancin Kuka, "Zo Muje Office ki gani Ma Idonki, Dr yafad'a yana tafiya, kallo tabishi dashi, Har sai da ya shige Office d'in Sannan tabi bayansa da sauri, Taja kujeran da ke fuskantansa ta zauna tana kallonsa, yajawo Wani drower ya fito da wani k'aton Leda ya juye akan Table, Yana kallonta, Cikin mutuwan jiki da wani irin Kunya, take kallon abubuwan daga gani Ba tambaya wanda Boka yabatane, layune Manya2 da K'anana, masu tarin yawa da k'ullin Magunguna a hargitse, da wani tsoka da aka caccakkamasa Allura duk jikinsa, da kan zabuwa antusa acikin Bakin kwad'o, Yace "Kinga abunda aka kawomana Mahaifiyarki dashi, wani Driver ne ya kawota, yace shima a bakin Hanya ya sameta kwance cikin Jini, Wan Mahaifinane, badin hakabama bazamu karb'etaba, mun karb'etane akan zamuyi cikiyan 'yan'uwanta ba wai dan jinyaba, Dai2 Lokacin aka turo k'ofa akashigo, Bata damu da ganin wanda ya shigonba, Tazamo k'asa kan gwiwanta tana kuka cur2 "Dan Allah Likita kataimakeni, ka dubamin Mahaifiyata duk garinnan banda kamanta kaji tausayina pls Dr, Dan Allah kayi taimakon Addinin Musulunci, Dai2 lokacin ta d'ago ta kalli wanda ya shigon nan sukayi ido hud'u da Habib, da Sauri ta juya gareshi, "yauwa ga d'an'uwana, Yaya Habib ka masa Magana, a shiga da Mama ku dubata Dan Allah, zata Mutu, Cike da Mamaki Habib ya kalli tarkacen dake gaban Dr Na'im yakalli Nafisa, "Kina nufin kicemun Mahaifiyarkice Matan da ta kwana a wajennan Nafisa? Cike da tashin Hankali tace "itace, Wlh itace Yaya Habib, Gyad'a kai Habib yayi ya furzar da iska, zai fita ta tashi tasha gabansa, Yace "kiyi Hak'uri Nafisa bani da Daman insa a mata wani abu sai jami'an tsaro sunsa Hanu, k'iransu cikin case d'in kuma zai iya tada wani abun, Ta durk'usa a gabansa, ".Ya Habib ko bana auren KB ni k'anwarkace tunda ni k'anwarsace, ka taimakamin, kar in rasa Mahaifiyata. Da k'yar da sid'in Goshi, Habib yayi ciku2 akashiga da ita aka sata a gado suka fara dubata, ***** Cikin tashin Hankali Alhaji Ya'u ya fito daga cikin gida, ya nufi Motansa, yana kiciniyar bud'ewa yaji Sallama a bayansa, Binsu yake da kallo cikin damuwa, d'aya daga cikinsu ya mik'a masa Hanu Bai damu da yanayin da yaganshiba, yafara masa bayanin dalilin zuwansu, "Munzone daga office d'in SS, Wanda suke Bincike Game da Guban da Dr KB yaci, d'an Gida Alhaji Mahmud Maitama, Mun d'au lokaci muna gudanar da Bincike sai yanzu mukasamu Cikakken Sakamakon Bincikenmu tare da Gamsassun Bayanai daga Bakin Mutune uku, Na farko K'awar 'yarka Mai Suna Meenat, da ita maiyin cake d'in, da wacca suke xaune Gida d'aya, kancewa Mahaifiyar Nafisa Matarka kenan, ita tabada Guban da Hanunta ta bayarma mai tayata aikin Cake d'in Guba tasa a Cake d'in tabata kud'i Naira Dubu Goma, Shine mukazo zamu tafi da ita, idan ta amsa daga nan sai Mu mik'ata Kotu, Ayankemata Hukunci, Alhaji Ya'u ya share zufan da ya ketomasa, Yace " ita Baiwar Allahn da kuke Magana akantan yanzu haka tana Gadon Asibiti, yanzu akamin waya aka sanar da ni, ya fad'a cikin tashin Hankali da bugawan zuciya, "d'aya daga cikin ss d'in yace to ba damuwa muje Office d'in namu da kai, akwai tambayoyin da kaima zamumaka, Haka suka tusa k'eyansa suka tafi dashi, ******* Yau Kwanan Maman Nafisa Uku a gadon Asibiti cikin mawuyacin Halin da har yanzu ba asan matsayintaba, Nafisan tana zaune akan kujeran da yake Fuskantanta, Rik'e da Hanun da aka mata k'arin Ruwa, Wayanta yayi Ruri cikin Sauri ta d'auka ta kara akunnenta, lokaci d'aya ta saki kuka tana fad'in "Hello Umma Hauwa dan Allah kitaimakeni inacikin wani Hali na tashin Hankali, ki k'ira Bokannan ya miki bayanin yanda za'ayi amfani da Magungunan da yaba Mama, naga tazo da magungunan da bata tab'a zuwa dashiba, da alama wannan na musamman ne Za'ayi Nasara, Shiru tay na d'an lokaci sannan ta k'ara sautin kukanta, cikin Magiya tace, "Yauwa Umma ta ki taimakeni wlh duk wanda mukayi ya karye, Rayuwata tana cikin Hatsari in Boka bai taimakeniba, da wanne zanji ga Maman kwance kaman zata mutu, ga Dadyna wai yana hanun Ss, Sannan ga KB tunda yazo sau biyu bai k'ara lek'oniba, Narasa inda zansa Rayuwana, ta rushe da Kuka, Ahnkali Mami ta turo k'ofa ta shigo, da Sallamanta, Nafisa ta juyo ta kalleta tana share Hawaye, tayi saurin katse k'iran tana mata sannu da zuwa, Mami ta amsa gami da jawo kujera ta zauna, tana kallonta cikin matsanancin tausayin Halin da mahaifiyarta tajefata, Na yanda ta mik'a lamuranta gaba d'aya ma wanin Allah, sai yanzu da taji wayan da Nafisan tayi ta k'ara yarda da tagama Nisa Sosai, tayi imani da lamarin Bokaye fiye da tunanin Mutum, ta yarda cewa ba zata samu wani abuba sai ta hanyansu, taja dogon Numfashi cikin takaici da tuna cewa watak'ila tana iya haihuwa da d'anta, itama ta tarbiyartar mata da jika da irin Tarbiyan da akamata, "Ina wuni, muryan Nafisan ya dawo da ita duniyar tunanin data lula, Ta kalleta Gami da fad'in "lfy, ya Mai jikin? "Da sauk'i tace kanta a sunkuye dan ta tsargu da irin Kallon da Mamin take mata, Dai2 Lokacin DR KB ya turo k'ofa ya shigo k'ananan kayane ajikinsa, sai Lab coart da ya d'ora akai, wanda aka Rubuta, Cunsult KB ajiki, Idonsa sanye da farin glass, yana rataye da abinnan nasu na Doctors akafad'ansa, wata Nurse tana biye dashi, Fuskansa a murtuk'e ba fara'a, ko kallon inda Nafisan take baiyiba, ya zarce wajen magungunansu yazari Hand glove, ya zira a hanunsa, ya k'arasa jikin Maman ya mannan abu a k'irjinta, yasa akunnensa, na d'an lokaci Sannan ya cire ya d'an ja k'afantan da yake nannad'e da bandage ya jujjuyashi, Sannan ya zare Glove d'in yasa a Dosbing, ya juya zai fita, Mami tace "Dr bakamana bayanin awani Conditoin fetiant d'inmu takeba, da sauri ya maida kallonsa ga inda yaji Muryan Maminsa, dan sam yaga alaman da mutum a d'akin anma bai d'aga kai ya kalla wajenba, dan gudun kar yaga wacca ya tsana acikin Mutanen Nafisa, wato Meena. Murmushi ya fitar da ya bayyana Hak'oransa a fili yana shafa kansa, "My Mum dama kece anan? Mami tad'an had'e Rai, "No likita inason jin halin da Majinyaciyanmu take cikine ba wani abuba, Yad'an gyara tsayuwansa, ya gyad'a kai "Ba wani sabon abubane bayan wanda a kagayamuku, sakamakon harbin dake kafad'anta da k'afanta ya jawo za'a yanke K'afan dan harbin ya illata k'ashin wajen ta yanda ba zai gyaruba sai dai a cire, sai kuma Sanadin wani dalili da mu ba musanshiba, yasa Zuciyanta ya buga ta yanda dai Rayuwanta sai ahankali, Wani irin ihun da Nafisa tayine ya dakatar dashi, tare da firgitasu gaba d'ayansu d'akin, hatta Mamantan da take halin Bacci ko suma ne oho, sai da ta zabura, ahankali take bud'e idonta har ta bud'esu gaba d'aya, Ta gefe KB yabi ya fice daga d'akin yabar Nafisa tana kuka gami da Maganganu marasa dad'i, Tunanin Halin da baro Dijah take yakeyi, dukda Dr Husna tace yaron cikinta yana cikin k'oshin lfy. "Aminu Aminu kaine haka? Haka kadawo? Fashi!!..... Ni .....zaka harba.....nifa nahaifeka...... Kazo mukoma munasonka.... Dan Allah Aminu... Cikin Sauri Nafisa da Mami sukayi kanta, Nafisa Tasa Hanu ta rufemata baki, cikin kuka tace "Mama kinsa Aminunki da yawa a ranki, zaki ganshi da yardan Allah zai dawo garemu bata wannan mummunan hanya da kike fad'iba ta ya d'anki na cikinki zai harbeki? Koda akayima yaya Aminu Asiri ya shiga Duniya bazai tab'ayin fashiba, Ta k'arashe cikin kuka tana janye Hanunta a bakinta, Cikin dishashshiyar Murya Maman tace "Shine Nafisa Aminune acikin 'yanfashin da suka tare motan da nake ciki lokacin da nafito daga wajen Boka, dan karb'o miki Maganin da zaki Mallaki Kabir da kuma wanda Zamu kashe Uwarsa da matarsa, cikin k'araji Nafisa ta sake Rufe Bakin Maman tana fad'in "K'aryane Mama xafin ciwone yasaki wannan Maganganun, Dan Allah kiyi shiru, Mami tayi Murmushi ta janye Hanun Nafisa tana kallon indonta da tsoro da tashin hankali ya bayyana a cikinsu k'arara, Ta Girgiza kai a hankali tace "Karkiji tsorona ko kunyana Nafisa, Allah shine abun tsoro da kunyan sab'amishi ni bani da wuta bani da Aljannanhn saku, Allah ke da wannan, Sannan nayi imani ba wanda ya isa katse Rayuwata har sai Allah ya kawo k'arshen Rayuwata, Ta koma ta zauna a hankali akan kujera tana cigaba da kallon Nafisa da zufa ke fitomata, "Tuni nasan abunda ke gudana atsakaninku Nafisa, sai dai ni ke nafi ji, Ba itaba, Dan ita ta girma kece da sauran Barka yanzu dai halin da Mahaifiyarkin takeciki kad'ai ya isheki Isahara, ki hak'ura haka ki mik'a lamarinki ma Ubangijinki, dan kitsira duniya da lahira, Ta mik'e tana fad'in nixan tafi Allah yabata lfy kidage da Addu'a shine mafitanmu yanzu zan turo wacce zata zauna da ita ke ki koma gida ki huta haka kinji? Allah yabata lfy, kasa cewa komi Nafisa tayi tabita da kallo har ta fice sannan ta dawo da kallonta ga Mamanta da taci gaba da Baccinta, Tana shirin zama Dadynta ya shigo da Sallamansa, duk ya Rame ya fita a hayyacinsa, yaja kujera ya zauna, ba tare da ya tambayi me jikiba, Yafara fad'a, "Kingani ko? Kinga irinta ko Nafisa? Ga abinda Sakarcin Uwanki ya janyomana sai da nahanaku Maganan sa Gubannan kukak'i ji, Yanzu kinga zasu kai kotu, k'arshenta kuma prison dakuyi, meyasa kika biyemata? Wani irin kuka Nafisa ta rushe dashi tamarasa kukan me d'aya zatayi, ji take kaman zuciyarta zata fito waje dan damuwa da ya cikata, cikin tashin Hankali ya dafe kanshi yana jin kukan 'yar tashi har cikin Ransa, Can dai ya mik'e ya k'arasa kusanta yana lallashinta da k'yar ya samu tayi shiru, yace nasan mezanyi, wasan ya kusa ya k'are gaba d'aya, daga Haka ya fice, ******** Kaiwa da kawowa Dr Kb yake tayi a d'akinsa cikin damuwa yana sanye da Rigan Bacci, can wani tunani ya zo masa, da sauri ya nufi Drowern gadonsa ya janyo ya dinga birkitawa cikin sa'a yasamu abunda yake nima, ya d'auka gami da sake d'an Murmushi, ya fita, taku yake cike da k'arfin gwiwa, har ya isa, yasa key d'in ya murd'a, sai da yasaki wani k'ak'k'arfan ajiyan zuciya, gami da Murmushi, a hanakali yake takawa yana bim illahirin Palourn da kallo ga wani daddad'an k'amshi dake yawo a hancinsa, ko ina tsaf gwanin sha'awa, ba k'aramin Missing sashin yayiba da mai sashin gaba d'aya, Bed Room ya nufa yana tafiya yana kalle2 can ya hangota kwance a saman Kujera hanunta rik'e da remot, ta matse d'an k'aramin pillown kujeran a tsakanin k'afafunta, da zumud'i ya k'arasa ya durk'usa daf fuskanta, har suna musayan Numfashi, jin k'anshinta yakeyi har cikin k'wak'wakwansa, yana zaga jikinsa, Rigane mai Hanun Best da gajeren wando masu taushi jajaye ajikinta, Cikinta ya bayyana Sosai a cikin Rigan, yad'anyi Murmushi yana kallon hanunta dake Rik'e da Remot d'in da alama tana cikin canja tashane Baccin ya sureta, yasa hanu ya cire Remot d'in gami da Mannamata pick a saman lips d'inta, ahankali ya furta "Imissed U so Much my Luvly Wife, ya kashe T.vn da wutan d'akin ya zo ya d'auketa a hankali yake tafiya, har ya shige Bed Room d'in ya kwantar da ita akan gado ya tage Hasken d'akin ya saura sai na jikin gado, ya kwanta suna Fuskantan Juna, ya rungumeta ajikinsa, a tare suka saki wani irin ajiyan zuciya, ya lumshe ido yana shak'an k'amshin jikinta da yayi tsananin kewansa, jin wani irin yanayi da tajima rabon da taji ajikintane, yasa ta fara mutsu2 tana tureshi shikuma sai dad'a shiga jikinta yakeyi, Ta bud'e idonta a tsorace ta tashi ta zauna tana mutstsike idon, ganin Kb tayi ya k'uramata ido, yanayinsa gaba d'aya ya canza, sai juya kai yake idonsa jazur, Rai a b'ace tace "lfy? Ya had'a Hannayensa Biyu yana Girgiza kai, "Pls Khadijah horon ya isa haka, kin hukuntani da yawa akan laifin da ba nawaba, ki taimakeni kiji tausayina, yanzu kibani a k'alla 10 Minuts daga baya sai muyi magana kinsan komi Khadijah wlh ba laifina bane, ki taimakeni nayi missing naki da yawa pls, ya k'arashe kaman zaiyi kuka yana jawota jikinsa, taso ta bijiremasa sai dai tana tuna laifin da zatayi ma Ubangijinta, dan haka kawai ta fashe da kuka ya jawota jikinsa gami da tura bakinsa cikin nata yana tsotsa kaman zautacce, Sosai Ma'auratan suka nuna ma junansu irin Missing juna da sukayi, ********* Kabir ya Rungume Khadijah tsam a k'irjinsa yana kallon fuskanta, "My Luv meyasa kikadinga Rufemin k'ofa kikak'i barina in zo gareki? Sai yau na tuna ina da master key da zai iya bud'emin k'ofanki, koda da makuli ajiki ta ciki, yafad'a yana shafa cikinta, D'an hararansa tayi tana bugun k'irjinsa, ta turo baki, "to ba kai bane, Ya kamo lips d'inta da bakinsa ya dinga tsotsa, da k'yar ta k'waci bakinta ganin yana shirin sake rikicewa, Dukansu suka saki dariya, yace "Gaskiya nayi missing naki da yawa babyna, keda my Little baby, yafad'a yana shafa cikinta, "muma munyi Missing naka Honey lokaci guda ka gujemu ka juya mana baya ba tare da munmaka komiba, Yad'an ciza lips d'insa yana jin zafin abunda ya faru abaya, yana shafa bayanta yace "Kiyi hak'uri Babyna kinsan cewa da gangan bazanmuku hakaba, anma insha Allah da Izinin Allah ba wani shaid'anin da zai kuma shiga tsakaninmu, tabbas abaya mun d'anyi sakaci da Addu'o'i anma yanzu nagano lllan hakan bazan kuma yarda hakan ya faruba, ki yafemin kinji?, Tasa hanu tana shafa gashin k'irjinsa tana murmushi zuciyanta cike da farin ciki, taja Hancinsa, "O'o sai ka goyeni in hak'ura, da sauri ya tashi ya juyo baynasa, " Bismillah indai hakan zai sa ki huce ki hak'ura zo ingoyaki Luver na, Tasowa tayi tana dariya ta haye bayansa ya dinga zaga d'akin da ita suna dariya, daga bisani yazo ya direta akan gadon yana haki, "Gaskiya kuna da nauyi 'yan mata anyah kuwa ku biyune kawai? Kai inaga kun kai uku Gobe in Allah ya kaimu zan bincika ingani, inaga twince ne anan ya fad'a yana shafa cikinta, Ta dafe Hanunsa tana tura baki "Ni dai gaskiya ina tsoron haihuwan twince ance suna da wahala, "waya gayamiki? Basu da wani wahala, inkinci sa'ama kukansune zai d'agaki daga barci namiki labour da haihuwan, Dijah ta zaro ido, kamin labour da Haihuwan kuma? Likita dama ana hakane? Ya d'an had'e Rai alaman Gaskiya yace "K'warai kuwa to barin baki lbrn Maman twince Nurse d'innan da muke aiki tare matar Dr Na'im, Ranan muna Round da ita, bayan mungama sai naji tana cema Nusaiba k'awarta tanajin Bacci, Sai ta shiga Office ta kwanta bacci, ni kuma dana dawo Office d'ina sai na samu Dr Na'im a zaune yana ta zufa, dana tambayeshi meyafaru? Sai yacemin wai nak'uda yakeyi, nazaci wasane, can najimiki d'an banza yayi Ihu, na shareshi kaman bansan meyakeyiba, naci gaba da aikina, sai kawai naga ya tashi ya fita, sai gashi yazo da twince, ashe da gaske shi yamata Labourn itakuma ta haifomasa su, Dijah ta kwashe da Dariya ganin yanda ya dage yanason Raina mata Hankali, tace "Ashe Dr Na'im d'innan d'an baiwane, KB yayi Fuska "ke ni nafishi k'ok'ari Zakiga ranan namu ko motsi bazanyiba zamu haifo namu, tace dagaske? Yad'aga gira k'warai, ta k'ank'ameshi tana murna, tace "shiyasa nake Sonka Likitana, Allah yabamu har 'yan Ukuma, shima Rungumeta yayi yana ta zabga dariya batare da ta fahimci dariyan da yakeyiba, Haka suka dinga hira da shewa gaba d'aya sun mance da darene, har sai da sukaji ana assalatu, Kb ya zaro ido, "Ke kiga yanda kika hanamu Bacci Baby, Dijah ta tura Baki tana Hararansa, Allah kaine ka hanamu Bacci, ta juya baya ta Rufe ido, "Ni dai barinyi Baccina, Yana Murmushi ya jawota ya d'agata, "Ai baki isa yin Bacci yanzuba My Luve sai kinyi Sallah, Yana rik'e da Hanunta har bayi, su kayi wanka suka d'auro Alola, sai da yayi Raka'atanil fajir ya wuce masallaci, Akwance ya dawo ya samu Dijah, tana shirin yin Bacci, Saida ya zare jallabiyansa kafin ya d'agota, yana Rik'e da Hanunta, ya kaita Dining ya jawo kujera ya zaunar da ita, sai da yakai mata Pick a kumatunta ya kalleta gami da d'aga Gira yace "Give me Two Minuts Baby, Dijah ta lank'washe kai gami da tattare Fuska kaman zatayi Kuka tace "pls Honey wlh Bacci nakeji, ya kashemata ido, Gami da kwab'e fuska kaman yandatayi ya lank'washe Murya, yace "Only 2 Minuts fa Baby, Bai sauraretaba ya shiga kitchen, acikin Mintunan da basufi biyun ba ya Soya k'oy gami da dafa Ruwan tea mai kayan k'amshi ya fito da su, ya dire a gabanta, yahad'a mata tea ya saisaita, Sannan ya zauna ya turomata gabanta, da ido yamata alama da Bismillah, ta kalleshi ta kwashe da dariya har tana rik'e ciki, sai zufa yakeyi kaman wanda ya dafa wani Abu mai tsaban wahala, Ya d'an had'e gira yana hararanta, "Kinsan Allah zan fasa tayaki haihuwan ke kad'anki zaki haife yaranki, ta d'an sassauta dariyanta, tace "Sory Nawan naga yanda kayi zufane kaman wanda yayi dakan sakwara, "Mhmm kisha tean kije ki kwanta, Kar kisani inmakara a Office, yafad'a yana kai Cup d'in Bakinta, Saida ya tabbatar ta k'oshi ya rik'e hanunta takaita har Kan Beed d'inta, sai da ta kwanta yajamata Bargo, yayi kissing goshinta yace, "inkingama Baccinki kimin nawa kinji Baby, Na tafi, Ta Lumshe ido tana kallonsa tace, "Allah ya kiyaye, Allah yabada sa'a Honeyna, Sai da yaja numfashi mai sanyi, yace "Ameen Khadijah na, ina sonki Babyna Allah yabarmin ke, yafad'a yana kashe ido, Sannan ya fita, Cikin sauri yake shiri, yana d'aura Belt d'insa yaji sheshshek'an Kuka a bayansa, A hankali ya juya, Nafisa ya gani tsaye ta Jingina kanta da jikin k'ofa, ta koma kalan tausayi, Kamar wata Mutuniyar Kirki, mai da Kansa yayi yana cigaba da shirinsa, Ta tako a hankali ta k'araso ta tsaya a agabansa, cikin sauri ya k'arasa abunda yakeyi ya d'auki Brief Case d'insa, ya rab'a Gefenta Zai fita, Ta saki wani irin Kuka mai cin rai da yasa Kabir sake kallonta bai shiryaba, wani irin matsanancin tausayinta yaji aransa, ba sai angayamakaba zaka gano tsantsan damuwa atare da ita wanda ya haddasamata Mugun Rama kaman wacce ta shekara tana jinya, idonta sun kumbura Fulu fulu sunyi jazur wanda zai tabbatarmaka da irin kukan da taci da rashin bacci da tayi, Sosai yakeson ya danne Tausayintan, danso yake yamata Horo mai tsanani dan ta kiyaye abunda ta Aikata nan gaba, ya juya zai fita, ta fad'a jikinsa tana sake fashewa da Kuka, KB yaji Wani irin.... *Ummu Fatima ce* 😘 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMAH MAI JIN K'AI* _GODIYA DA YABO SUN TABBATA GA SARKIN SARAKUNA, KAD'AICACCE WANDA BAI HAIFABA BA AHAIFESHIBA, RAYYAYEN DABAYA MUTUWA, TSAYAYYEN DA BAYA GAJIYA, MAI TASKAR DA BAYA K'AREWA UBANGIJIN SAMMAI DA K'ASSAI_ *TSIRA DA AMINCIN ALLAH SU TABBATA GA FIYAYYEN HALITTAH, SHUGABAN MAZONNI, D'AN GATAN ALLAH, DASHI DA AHLINSA, DA SAHABBANSA,* _jinjina gareku masoyan Dijah Qayah Bani da bakin godiya gareku, Ina muku fatan Alkhairi a duk Inda kuke, Al'amarinmun daga Rabbine_ 😭 _Gwiwana Ak'asa tsananin kunyanku yasa nakasa bud'e ido inganku, dafatan za'a gafarci Ummu Fatima jirgin dank'aro_ 🙈🙈🙈 _Masumin fatan Alkhairi da masu k'irana awaya da massage, nagode matik'a da gaske dazan iya da na zayyanoku Allah yahad'a fuskokinmu a Firdausi_ *Wa inda suka rubutomin zagi da cin mutunci na yafemuku Allah ya had'a fuskokinmu a firdausi* _pls, pls, wa inda kuke k'irana ban d'agaba, da masumin magana a watsap ban amsaba kuyi hak'uri ba walak'ancibane wlh, akasi ske samu_ _Aunty Fauxa Yar Amana_ _Mrs Adams_ Yar mutan kagara *Dota Hauwa ('Jiddah)* _the page is urs guys_ 😘😍 7⃣5⃣ KB yaji Wani irin k'arni dake fitowa ajikinta, da sauri ya d'agata ajikinsa yana ya mutsa fuska, adak'ile yace "Malama meye hakan? Kinshigomin d'aki baniman izini, sannan kinason kawomin rainin hankali, me kike nufi? Nafisa ta tsuguna a gabanshi ta had'e hannunta tana kallonsa cikin kuka tafara masa magiya, " Dan Girman Allah KB kayi hak'uri, ka yafemin bazan k'araba, Rai ab'ace yace "ke kinsan Allah ne Nafisa? Da Har kikasan girmansa? Anyah akwai Allah a zuciyanki? Tana sheshshek'a tace "Kayi Hak'uri Kabir bazan sakeba, ka yarda dani Zan canza halayena, Kallonta kawai yatsayayi cikin zafi, yana tuna abubuwan datayi ta aikatamasu agidan, Tsananin kukan da takeyine yak'ara karyarmasa da zuciya, Ya zauna kujeran da yake daf da ita, ya sauk'e ajiyan zuciya gami da fad'in, " is oK naji, share Hawayenki Nafisa, ki nitsu ki zauna muyi magana, ba musu tayi yanda yacen, Yad'an zuba mata ido na d'an lokaci, kana ya nisa, "Nafisa meyasa kikeson jefa Rayuwanki cikin matsala? Duk da adalcin danake yi a tsakaninki da yarinyannan, Baku daina shiga da fitaba, Me namiki? Meyasa kika had'a kai da Meenat kukeson kashemin mata? Da d'ana? Dan Allah kigayamin meyasa kika tsani Khadijah? Metamiki dakike nuna tsananin gaba da ita Haka? Ya jeromata Tambayoyin araunane, Tasa bayan Hanunta tana share Hawayen da yagama wankemata fuska, zuciyarta sai zogi take mata, Yaushe zata raba Zuciyarsa da Dijah? Meyasa duk laifin da take masa bai cika d'aukansa da zafi kaman in abun ya shafi Dijahnba, Duk yanda akayi Bokansu yafi namune, ta fad'a a k'asan Ranta, a fili kuma tace " kayi Hak'uri KB, sonkane ya jefani a duk yanayin da nake ciki, takuma fashewa da kuka, wlh tsaban sonkane yasa na tsani yarinyannan ko sunanta banason inji, Anma ka yafemin bazan sakeba, Kabir bakamin Adalci akanta, A fili kake gwada Bani bace agabanka, taya bazan ji zafiba, ka tunafa ni nafara Sonka aduniya duk son da wata mace ta maka a bayanane KB, KB ya jijjiga kai yana kallonta cikin son kwantar mata da hankali, lura da Yayi bata hayyacinta, dan ya lura ko wanka takasayi, a mizanin shirme ya ajiye maganganunata, "Kar kimanta Nafisa ke 'yar'uwa tace ko ba komi kina da hak'k'in Zumunci akaina, dole inmiki adalci, pls pls, banason tashin hankali kinsani, Ya duba agogon Hanunsa, sannan ya mik'e da sauri ya rab'ata ya wuce yana fad'in "shikenan kikula da kanki Sannan ki Danni zuciyarki kada ki kuskura ki kuma aikata abunda kika aikata, ba ruwanki da Matata, daga haka ya wuce, tayi saurin mik'ewa, tana kallonsa da son yin mgana, Ya had'e rai " So yanzu kuma meye? " Mamata KB Dan Allah ka taimakamin ta samu lfy pls Dr, "Bani ke bada lfy ba kiyi mata Addu'a inda Rabon sai ta girbi a bunda ta shukane ta wuce, sai kiga tayi lafiya, Ya fice ba tare da ya kuma bin ta kantaba, Jiki asanyaye ta koma sashinta, Dan bata gano nasara ba, Rayuwa sannu a hankali take nausawa, da kad'an2 Mmn Nafisa take samun lfy yau watanta guda kenan a Asibiti, tana fama da Guntulallen k'afanta, da aka Yanke, da idonta guda d'aya, dan d'ayan ya mutu, Allah kenan mai talala ma Bawa, ba tare da Bawan ya luraba, ayanzu har takan tashi ta zauna, bata da buri da yawuce, tasamu lfy ta koma wajen Boka, dan tayi Rantsuwa sai ta karb'ama 'yarta 'yanci agidan KB, sannan zatayi maganin Mijinta, da yayi watsi da ita a Asibiti, Momi ce kad'ai ke tsaye akan jinyanta, kama daga magungunanta, da duk goje gojen da akeyi, Sam takasa lura da halin da Rayuwan ya k'unsa, takasa zama tayi ma kanta karatun ta nitsu. Yayinda shima Alhaji Ya'u yake ta fafutukan Kashe KB, musamman dayaga Mami ta dage ta kashe case d'in cin Guba da Kabir Yayi, ganin wacce take da Hanu dumu2 Cikin iftila'i, A daidai lokacinne kuma Cikin Dijah ya cika wata Tara, Wanda yak'ara jefa Nafisa cikin matsanancin Tashin Hankali, babban damuwanta ace yau Dijah ta haifarma KB d'ah, ba itaba, kullum taje Asibiti gurin Mamanta maganan da sukeyi kenan, tana bata k'arfin gwiwan cewa Dijah bazata haife cikinba, muddin tana Raye, Ab'angaren Kabir da Mami kuma sun tattara duk kulawansu sun mayar kan Dijah, Mami taso k'warai ta dawo da ita wajenta, Kabir ya dunga mata magiya Dole ta hak'ura ta barmasa ita, sai dai kullum sai taje ta dubata. Sosai yake bata kulawa, kullum yana mak'ale da ita, gani yake kamar wannan rana baza tazoba, ranan da Maminsa take burin gani arayuwarta, Wato Ranan da Allah zai azurtasu da Baby, Ab'angaren Dijah kuwa sai buga shagob'anta takeyi son ranta, shi kuma gogan yana biyemata, Dan ko fita bai cikayiba, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Wani daran juma'ah, Kabir yana zaune a falo cikin kayan Bacci tree quatern wando da gutunwar Riga mai gajeren Hanu farare tas, sai baza k'amshi yake mai ratsa zuciyan Wanda yashak'a, Lap top ne agabansa da wasu takardu, yana aiki dasu jifa2 yana kallon Dijah da take kwance agefensa, cikin light pink d'in kayan Bacci masu yauk'i, danne2 waya take fuskanta ba wall wala, Yad'anyi Murmushi, a k'asan Ransa, yace "sark'a kenan mai rikicin gangan, Fushin nata tun na jiyane bata huceba, Dan duk randa Bana girkintaba, da fushi suke rabuwa, Ya ture lap top d'in gefe, ya jawota jikinsa, Cikin murmushi yake kallon fuskanta, "Haba 'yan matana, har yanzu baki hucebane? Ba gani na dawo garekiba, Tazame jikinta kaman zatayi kuka tace " kaga ba Ruwanka da ni, "Why Khadijah laifin me na yi? Dolena ne inyi Adalci gareku inba wa kowacce hak'k'inta, Khadijah ki taimakamin in kub'uta a gaban mahaliccina, kinsan matsayin mai nuna fifiku tsakanin matansa, Banason ganinki cikin damuwa ko kad'an, ki taimaki Mijinki kar ya tashi da gefe d'aya ashanye ranan k'iyama, Khadijah pls, ya k'arashe maganan cikin rauni. " Ni bance ka nuna fifiku a tsakaninmuba Likita, So nake kabarni inkoma gidan Mami, wlh yanzu tsoron kwana ni kad'ai nake, kabarni in koma inyaso sai Ku cinye kanku tsaban soyayya bana nanma bare in takuramuku, ta fad'a kaman zatayi kuka, 'Yar dariya Yayi Sosai Dan ya lura tsaban kishine ke d'awainiya da ita, Ya nisa asanyaye yace "gaskiya bazan iyaba Dijah dole ce kawai zata rabani dake, ba son rainaba, bazan iya wal walaba muddin baki kusa dani, ki yarda dani, ki daina shakku cikin Son da nake miki Khadi na. Ina sonki, Lafewa tak'arayi ajikinsa tana jin bugun zuciyansa, " Khadijah! Yak'ira Sunanta cikin wani irin yanayi, "Dan Allah inkin haihu kar kibari Mami ta d'aukemin ke, kinji! " Tom kawai tacemasa cikin sigan da yamata maganan, " Likita tunda kaje Ruganmu bakace dani komi game da zuwanba, ya BAFFAH da INNA ta? tayi tambayan dan son kawar da zancen da yake son mata, Yaja hancinta yana murmushi, "Duk suna lfy Khadijah, sunce agaidaki, Nagama gyara gidana na bayan low coast da Sunan Baffah, abunda yakaini kenan, naje sosai mukayi artabu da Baffah, fir yace bazai dawo garinnanba, na kad'a na rawa Khadijah Sam yak'i, Dijah ta sauk'e ajiyan zuciya " ai Dana San abunda yakaika kenan da nace karma kaje Dan nasan Baffah bazai tab'a yarda yadawo garinnanba, tayi maganan a raunane, KB ya shafi cikinta cikin sigan Rarrashi, yace "kar kidamu zamu San abunyi, idan kin haifu, Baffah ya girma yana buk'atan Hutu yanzu shiyasa nake son dawowa dashi kusa da mu, D'an ajiyan zuciya kawai Dijah ta sauk'e tana sauraron salon da ya koma mata,jin yana niman zarcewane yasa ta mik'e zata gudu, ya tashi ya bita, nan suka Shiga zagaye falon suna k'yata Dariya, sai da ta gaji ta tsaya ya kamata, ya nufi d'aki da ita. Cikin Dare misalin k'arfe 2:00 mata da mijin suna tsaka da Baccinsu mai dad'i Rungume da juna, wani irin k'arane ya farkar dasu daga duniyan daddad'an Baccin da suke, Jikin Dijah ya saki b'ari a firgice tafara jero addu'o'i tana k'ank'ame Kabir da yake k'ok'arin tashi ya fita, shima bakinsa d'auke da Add'u'a ya cireta a jikinsa a hankali yace "Harbi naji agidannann Khadijah barni infita, tana kuka tace " Karkafita Likita Dan Allah kar kafita su kasheka, ganin yanda tayi mugun tsorata ne yasa ya koma ya zauna ahankali yana Rarrashinta, can kuma kaman a tsakaleta a firgice tace "Aunty Nafisa, Dr tashi muje kar su kasheta, wlh zasu kasheta, ta tashi aguje ta nufi k'ofa yayi saurin rik'ota yamaidata Baya, " koma ki zauna Khadijah ni zanje, karkiyadda ki fito, yafice da Sauri yabarta anan tana b'ari, kasa jure jin hargowan da ke tashi a falon ne yasa ta fito, K'attine guda shida suka kewayeshi da bindigogi dukansu sanye suke da bak'ak'en kaya sun rufe fuskokin da bak'in abu, baka iya ganin komi na jikinsu, wani irin ihu tasake "Dan Allah ku ji tsoron Allah, kubarmin mijina kar ku kasheshi, jin hakane yasa Nafisa wacce take mak'ale ajikin k'ofan shigowa da gudu, ta k'araso gaban kila Wanda yadakama Dijah tsawan kar takuma musu ihu, "kila ba KB kukacemin zaku kasheba, wannan 'yar k'auyen kukacemin zaku kashe, ta fad'a tana tankad'a Dijah da ta durk'usa tana magiya tana gunjin kukan kar su kashemata Miji, Kabir da tun fitowansa suka kewayeshi da Bindiga ya tsaya Nad'e da Hanunsa akan k'irjinsa yana binsu da kallo d'aya bayan d'aya, ya yunk'ura zai taro Dijah cikin zafi, " kar kayarda ka motsa anan inkayi wargi takanta zamu fara, Rai ab'ace yace "danme zaku fara takanta? Me ta muku da zaku kasheta? Nine mai laifi kuma gurina aka turoku, Dan haka ba ruwanku da matata, Ku gaggauta kasheni Ku fita Ku daina tsoratamin mata, Kila yayi wani mahaukacin Dariya ya kalli Dijah, " Ina yaushe zanyi gangancin kashe wannan kyakkyawan hallita ban moretaba? Yasa k'afa ya sharb'e Kabir sai da Ya durk'ushe a k'asa, "D'an rainin hankali ka tsaya wa mutane tsegege, tsawan lokaci Kabir kana bamu wahala sai mungama shirinmu akanka ka b'ata mana, munsha harinka a wurare da Dama da niyan kasheka kana kub'ucemana, yau gaka agabana ahanuna, ba ma kawa yau d'innan zaka bi bayan tsoho duk taurin kanka yau baka da mafaka, ko akwai mai k'watarka? Cike da izzah yace, " Allah shike kashewa ke rayawa, inbai kashenuba ku baku isa kasheniba, bak'in cikin ganina araye shi zaiyi ajalinka kai da uban gudan naka, Kila ya ciza lips cike da isa yace "tom barin gwadamaka cewa baka da wayo bakasan me kakeyiba, kai Ku shigamin da yarinyannan daga ciki na d'an Mora kafin na aikashi, Da sauri Kabir ya mik'e cikin k'araji yana nunashi da yatsa, "Kayi k'arya wlh sai dai abayan raina k'azami matsiyaci, k'arya kake kaci zarafin mata ta a gaban idona ina Raye, a zafafe Kila ya saita kansa zai harbeshi, Nafisa ta tankad'ashi gefe, " wlh Baku isaba Dijah kukacemin zaku kashe bazaku kashemin Mijiba, dai2 lokacin kuma yaran kila suka kama Dijah zasu cika umurnin Ogansu, "Dan girman Allah kuji tsoron Allah karkuci zarafinmu, me muka muku? Dijah ta fad'a cikin kuka tana tirjewa Kabir Yayi kukan kura ya watsar da sauran ragowan guda ukun da suka kewayeshi, ya dira agabansu da iya k'arfinsa ya kaimusu Naushi, gami da finceke hanun Dijah yana shirin turata d'aki Kila ya saita kansa da Bindiga, da gudu tasha gabansa ta fad'a akansa ta tare Harbin, facauuuuu kakejin yanda jini yake b'ulb'ula ta d'ago kenan, suka sake harbawa sai da sukayi harbi har Uku, Sannan suka fice a guje Dan tsoron kada a ritsa dasu, Innalillahi wa inna ilaihirraji'un😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 Kullu Nafsin za'ik'atul mautttttt😭😭😭 Ku biyoni insha Allah gobe zakujini Ummu Fatima ce 😍😘🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 7⃣6⃣ A firgice Dijah tayi Kansu dukansu biyu sunjik'e da jini sharkaf, Sam takasa gane Wanda aka harba acikinsu, abunda ta gane dai shine Kabir rik'e da Nafisa yana jijjigata cikin tashin hankali yana k'iran sunanta, "Innalillahi wa inna ilaihir rraji'un kalman da Dijah take iya maimaitawa kenan, ta gama fita a hayyacinta, Ta k'araso ta dafa goshin Nafisa, ta fashe da wani irin kuka mai cin rai, "Aunty Nafisa, ki tashi pls bud'e idonki kar ki tafi ki barmu, Sosai jikin Kabir ya d'auki kyarma, yarasa yadda zaiyi zufane yake ketomasa ta ko ina, ya kalli Dijah, da gaske take rafzan ihu kaman kanta zai tsage, ya kalli Nafisa da take gurnani cikin wahala kaman rai zai fita, bai San lokacin da ya fashe da kukaba, yasan ba Asibitin da zasu karb'eta sai da Hukuma, to ta inama zai fara? ya jingineta ajikin kujera ya tashi ya shiga d'aki ya d'auko waya, gaba d'aya yarasa Wanda zai k'ira awayan, kimanin minti lshirin yana kaiwa da kawowa da waya ahanunsa cikin matsanancin tashin Hankali, Can Yayi k'arfin halin k'iran Habib, wayan har ta yanke bai d'agaba, ya k'ira Sanima bai d'agaba, "Likita Dan Allah kazo mukaita Asibiti kar ta mutu, ka duba halin da take ciki Dan Allah, Dijah ta fad'a cikin kuka, Cikin k'arfin hali KB yazo zai ciccib'eta, Nafisa tayi saurin dakatar dashi ta hanyan kamo Hanun Dijah, suna had'a ido ta sakarma Dijahn murmushi tare da gangarowan hawaye a fuskanta, Cikin muryan tausayi mai d'auke da Nadama da Dana Sani kala2 tace " Khadijah inama ace nice nasmu rayuwa mai kyau da tarbiya kamarki? Inama ace ak'auyen da tafi taku nayi Rayuwa har abada na tsira da mutumci da imanina, Khadijah kin kasance 'Yar k'auye anma Rayuwarki tafi ta wainda aka haifesu a birni sukayi Rayuwa a birni, kina da kyawawan d'abi'u da Addini, tarbiya, sanin ya kamata hak'uri da tawwakali, kin mik'a dukkan lamuranki ga Allah, sab'anin nida NA mik'a nawa ga wanin Allah, Kullum kece da Nasara akaina, Khadijah ki yafemin na miki abubuwa da yawa dani kaina bansan yawansaba, ki yafemin ko Allah zaisa incika da imani, cikin Kuka Dijah tasa hanu ta rufemata Baki, "Nayafemiki Aunty Nafisa dama ni ban rik'ekiba, fatana kullm shine Allah yaganar dake Gaskiya, ki gane kishi ba gaba bane, Allah ya baki lfy, "Nagode Khadijah Dan Allah ki rik'a nimamin gafara a wurin Mahaliccina, nikam nasani tawa tazo k'arshe, " Bazaki mutuba Aunty Nafisa zakiyi lfy insha Allah zamu cigaba da Rayuwarmu mai tsafta, Wayan KB da Yayi kasake yana kallonsu da sauraronsu ne ta hau ruri, a kasale ya d'auka, "Helo Habib..... Narasa me na musu? Meyasa suke bibiyan Rayuwata, duk lokacin da suka kawomin hari sai sunyi illa ga wani da muke tare, sun Harbi Nafisa.... Dan Allah kazo ka taimakamin, Abunda yake futowa Bakinsa kenan ba tare da ya tantanceba, ya ajiye wayan ya kalli Nafisa itanma shi take kallo cikin d'unbin nadama da kaiton Rayuwar da tayi, " Nafisa meyasa kika tare Harbin? Meyasa baki bari sun harbeniba? Da burinku ya cika, Ince dama nine bakuson gani? Meyasa baki barsu sun kasheniba, Tayi wani Murmushi mai ciwo tace "wannan shine ake k'ira tsautsayi koma kan mashek'iya Yaya Kabir, Ba Haushe Yayi gaskiya da yace inzaka Gina ramin mugunta ka ginashi dai dai tsayinka, ba mamaki kai zaka afka cikinsa, Nayi matik'ar farin ciki da wannan Rana, na farko na samu daman niman gafaran Dijah ta yafemin, sannan inata istigfari ma Ubangijina, nagane Gaskiya yaya Kabir na dawo daga rakiyan bokaye da 'yan tsubbu, wlh ba komi tare dasu sai b'ata da tab'ewa, koda kasamu biyan buk'ata na lokaci kad'anne, watarana zai waste, gashi ka rabu da Allah da manzonsa, Yaya Kabir Dan Allah kayafemin, ba laifinaba ne mahaifiyata ce tasani awannan hanyan, nasan duk kun sani, Dan Allah kunimamana gafaran mahaliccinmu, ni da Mahaifana, Sannan banjin zafin harbinnan sosai, yau rana ta farko danaga tausayi da kulawata a fuskanka masoyina, ta kai hanu ta shafi fuskansa, ta ci gaba, Bani na gayyatosu suzoba, Nima k'irana Abbana Yayi awaya yace nasan duk yanda zanyi in shigo dasu kar securities sugansu, ya basu wani sak'one su kawomin, Ko dana tambayeshi Me zasu kawomin, sai yace "wai maganin da zan mallake Kabir, ya daina kallon duk wata mace amatsayin Mace in a niba, sosai naji dad'in hakan, Dan bani da burin da ya wuce in mallaki Masoyina Kabir, Nayi duk abunda zanyi na kawar da security a wajen, na zauna ina jiran isowansu, koda suka zo NA tambayesu ina sak'o sai sukacemin wai babu wancan sai dai sun zomin da Wanda yafi wancand'in shine kashe Dijah, saga farko nak'i NA tubure musu, kancewa ban yarda da wannan tsarinba, nan suka zaremin ido, har da rantsuwan wlh bazasu bar gidannanba sai sunyi abunda ya kawosu, inna matsama KB zasu kashe, jin hakane yasa NA yarda da k'udirinsu, Abba da Mama sun cuci Rayuwata, ta k'arashe maganan cikin matsanancin kuka taja dogon numfashi alamun zuciyarta ta cunkushe Daga haka Nafisa bata kuma cewa komiba, A tsorace Dijah ta jijjigata tana k'iran Sunanta, " Suma tayi Kabir ya fad'a araunane dai2 lokacin Habib ya shigo da 'yansanda guda biyu, Ba b'ata lokaci aka garzaya Asibiti da ita. Wani irin ihu Alhaji ya'u Yayi lokacin da labarin Harbin da akayi ma 'yarsa ya iskeshi, wurgi Yayi da wayan ya fita aguje kaman mahaukaci, bai tsaya ko inaba sai Asibiti a lokacin likitoti sun Rufu a kanta ancire harsasai ajikinta, Dan haka bai samu daman ganintaba, kaiwa da ka wowa Yayi tayi a bakin ward ne, daga bisani ya nufi d'akin maman Nafisan, dai2 lokacin ta fito daga bayi tana dogara sandanta, Rassss taji gabanta yayenke lokacin da sukayi ido hud'u da Mijintan, na irin tashin hankalin da ta gani afuskanta, "to ko takardana ya kawomin? Ta fad'a aranta. " Nagaji da wannan masifa daga wannan sai wannan, ya akayi kikabar Nafisa ta kamu da Son matsiyacin yaronnan haka? Da har zata iya taran mutuwa Dan ya rayu? Na tura Kila su kasheshi, ta tari Harbin, 'yata k'waya d'aya da nake gani inji Sanyi, wlh inta mutu sai nakashe duk zuri'anku, Ke kikasata son Kabir, duk Abunda ya samamin 'ya wlh sai na kasheki, kai wlh har Fatima uwar Kabir sai na kasheta "Wayyo Allahna nashiga Ukuna, Nafisan nawa Alhaji 'yata k'waya d'ayan ita kake k'ira ma Mutuwa? Wlh Nafisa bazata mutu yanzuba, sai dai Kaine zaka mutu, ta kuma rushewa da kuka, Sallama Mami ta kuma musu, Ganin har yanzu basu Sanda ita bane yasa ta shigowa, rai ab'ace take binsu da kallo, su d'inma irin kallon suke mata, D'an taku tayi ta k'araso gaban Alhaji ya'u tanabinsa da k'azancacen kallo, " Waya gayamaka cewa komi zai tafi maka bisa yanda ka tsarishi Ya'u? Allah ba azzalumin sarkibane, Yakaga sakamako ya kai Azzalumi ya'u? Butulu mai butulci ma ubangijinsa, ka butulce ma ni'iman da Rabbi ya maka, Azzalumi mai mummunan zuciya, Butulu, Kaje kashe d'an wani ka kashe taka 'yar, Sannan kazo kana kumfan baki, Zaka kasheni, To sai me Ya'u Dan ka kasheni, yau ina Mahaifiyarka? Ina mahaifinka? Ina d'a'uwanka dakayi ta farautan Rayuwansa? Kadinga turamasa 'yan fashi kala2 duk basunan kai ka shesu ko su suka kashe Kansu? Mutumin da ya maka gata yamaka abun alkhairi shi kayiwa Mummunan sakamako, Anma har yau bakasamu yanda ka soba a haka zaka k'are kai da ganin haske a rayuwarka har abada, Fatima tana nan Kabir yana nan Dukiyarsa kuwa sai dad'a bunk'asa takeyi fiye da yanda kake zato, in har ka isa ka dakatar dashi, inka isa ka yi ma kanka makamancinsa, Jahilai wa inda basu San Allah ba, Wato Ku kunsan zafin 'Yar da kuka Haifa, shi kuma wannan ba a San zafinsaba, Tunda Baku ku ka haifeshiba, damuwanku kawai ya mutu kuci dukiyarsa Ku da 'yarku, To wlh yanzu ba dabane Ya'u namaka kawaici Anma na lura kai ba irin Wanda ake ma hakanbane, To daga yau ba kai ba d'ana, Na cire Hanunka gaba d'aya akan Kabir da dukiyansa, zan d'auki mataki sosai akanka duk randa kasake ka kuskura ka shigamin sabgan d'ah, zan nunamaka dama kawai kawaici nakemaka ba wai bana sonsa bane, Ina sane da duk tuggun da kake tuggawa tun mahaifinsa yana da rai, kasani daga yau ko kare mai haushi ne ya shiga gidan Kabir, to kai ka turashi kuma zan d'auki mataki. Daga Haka ta juya security suka taka mata baya tana taku d'ad'aya, (kai Ran mata yab'aci 🙄) Kuyi hak'uri da wannan Banyu editing ba kuyi hak'uri Ummu Fatima ce😍🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *k'awa Momyn Sadiq* *Hajiya Zuwaira* Wannan nakune kubama wanda kuka dama inkunga dama Ku bama su *Mmn Beauty* *su kemxe* da sauran yan group 😝😝😝 7⃣7⃣ Tsaye ta samu Kabir abakin ward d'in da Nafisan take, ya dafe hanunsa a jikin bango ya d'ora goshinsa akan Hanun, kallo d'aya zakamasa ka gano tsantsan damuwa da tashin hankali da yake ciki, duk ya koma kalan tausayi, Sosai Hankalin Maminma ya tashi ganin tilon d'annata awannan yanayi, "Kabir! Ta k'ira sunansa a sanyaye, Anma ina ya lula cikin Duniyan tunani baimasan tanayiba, Ta k'ara taku d'aya ta dafa kafad'ansa, ta sake k'iran Sunansa, ya d'ago a hankali ya kalleta da idonsa da sukayi jazur, " Kabir kazamo mai tawakkali, kayi hak'uri insha Allah zatayi lfy, ka daina d'agama kanka hankali haka, duk abunda ya sami bawa da sanin Ubangijinsa, kaji Son! A hankali ya sauk'e ajiyan Zuciya, Mami Rayuwannan ya k'ara bani tsoro, kiga yanda Nafisa ta koma a d'an k'ank'anin lokaci, Numfashinta da k'yar take fita, Duniya a in tsoro, Mami ta d'an yi yak'e gami da furza iska mai zafi, tace " is OK ka kwantar da hankalinka, shiyasa kullum nake maka nasihan kan Rayuwa kabita a sannu, Canzawa take lokaci bayan lokaci, in yau kai wane ne gobe kana iya zama ba waneba, abun hawa da sauk'ane, yakamata akullum ka dinga tuna wannan jarabawa takan iya zuwanma ka ta kowani irin hali, shiyasa ake son ka shuka khairan, ka girbi khairan, Allah yasa mudace, ta k'arasa araunane, muje muganta, sunce sun fito da ita, Suna juyawa Yayi ido hud'u da Dijah, ta jingina bayanta da bango hanunta hard'e a k'irjinta tana kallonsu, idonta taf k'ollah, maganganun Mami sun shigeta, ya d'an diririce, Mami ta wuce gaba, da sauri Dijah ta rufamata baya, Ikon Allah Rayuwa kenan Nafisa 'Yar gayu mai ji da isa, wacce Rayuwan Duniya kad'ai tasa agaba bata ko tuna mutuwa, bare kwanciyan k'abari, bare Tsayuwan k'iyama, haye sirad'i, da Hisabi, yau itace kwance, kamar gawa, idonta arufe kirif yake, sai alaman da zaka gani bakinta na d'an motsi, istigfari kawai ta dawo yi, da tasbihi, Tagama tsorata ta sakankance tafiyace tazomata, Doguwar tafiya, taa zauna ta lissafa taga bata da guzurin wannan tafiya, bata aje komiba a wannan b'angare, tayi wasa sosai da damanta, to dai dai da Sallah Nafisa bata cikayinsa akan lokaciba, Bare ta d'an d'ora walha koda raka'a biyune, gashi abune mai wahala tayi magana bata d'an surka d'an k'arya acikiba koda kad'anne, Wanda koda hakan akan barta tasani bazata kwashe ta dad'i agaban mai dukaba, bare uwa uba bin bokaye da matsubbatan da suke zama a zaure suna k'iran Kansu da malamai, lallai tasan cewa Rayuwa da mutuwan duka sau d'aya akeyi, idan har ka kuskura ka mutu baka gyara tsakaninka da mai dukaba, kagama yawo, Dan baza'adawo dakai dan ka gyaraba, haka zalika tasani Allah baya maka uzurin jahilci, matik'ar baka da ilimi ka tashi kanima kawai shine mafita a gareka, Sannan tasani cewa mutuwa bata da Alama ko lokaci, ma'ana idan ta kusantokama bazaka luraba, har sai ta damk'eka, wad'anannan sune dalilan da sukasa Nafisa cikin tashin hankali Da yasa takoma ga Ubangijinta, Dan tasan shid'in mahak'urcine, mai Rahma, mai gafara ga dukkan bawan da yanimi gafara gareshi, tasan cewa tana da sauran lokacin da idan Allah ya taimaketa zatayi tuban da ake k'ira taubatun nasuhah, Dan sai yanzune take tuna irin kura kuran da ta tafka, Mami ta jawo kujera ta mik'ama Dijah ta zauna, sannan itama ta zauna "Nafisa ya jikin? Mamin ta Tambaya cikin matsanancin tausayinta, Ahankali ta bud'e ido ta Amsa da " Alhadulillah, sai kuma ta fasje da kuka " Mami Dan Allah kiyafemin duk abunda na miki, ki rok'amin yaya Kabir da Matarsa gafara, ba Dan halinaba, kinji Mami ta k'arashe cikin kuka mai cin rai, Mami tasa hanu ta share hawayen da ya gangaromata, sannan ta sharema Nafisanma nata, "Baki min komiba Nafisa, inma kin min Na yafemiki, fatana Allah yabaki, lfy, " Allah yasa in cika da imani zakice Mami, Allah kuwa mutuwa zanyi, "Bazaki mutuba Aunty Nafisa, zaki samu lfy insha Allah, Dijah ta fad'a tana sharan k'olla, Nafisa ta kalketa tayi Murmushin k'arfin Hali, daidai lokacin Mmn Nafisa ta shigo, Cikin tashin Hankali tazo kusan gadon tana Kuka " Nafisa haka ki ka dawo? Sai da akasan yanda akayi aka kwantarmin dake ko? To wlh sai na d'auki mataki, yau d'innan basai gone ba zan d'auki fansa, Na tafi Niger, Ta juya tana dogara Sandanta, cikin dishashshiyar murya, Nafisa ta fara magiya, "Mama Dan Allah kidawo, kar kije, kizo nimi gafaran abunda kikayi abaya ba sai mun k'ara waniba, " Kar kidamu Nafisa na rantse inzanyi yawo tsirara sai na karb'amiki 'yanci, Nafisa tasa Hanunta aka ta rushe da kuka, mai zafi, *Ummu Fatima CE* 😘🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 *Ummu Fauzan* *Nisher jay* ba India 😅 Yaba kyauta tukwici na Baku wannan page kyauta, Sai yanda kukayi dashi, 7⃣8⃣ Shiru d'akin Yayi ba mai cewa komi, inbanda sautin kukan Nafisa da yake tashi, kimanin minti sha biyar suna a haka, Kabir ya tako a hankali har zuwa gabanta, yasa yatsunsa biyu akan lips d'in ta, "shiittt ya isa haka, yakamata ki cire ire iren wa innan damuwan aranki, kiji da abunda yake gabanki pls, ya fad'a yana jijjiga kansa, idonsa na kanta, itanma shi take kallo, Da yatsun ya d'auke K'ollahn da yake kan fuskanta, yace " kinsha maganinki? Ta d'an girgiza kai, yace "kingani, anma kinzo kina sa wani Abu aranki, tashi ki sha, Da kansa ya d'agata ya zaunar da ita akan gadon ya jinginata da pillow yana kallon k'irjinta da aka nannd'e da Bandeji, ya d'auko maganin ya b'are yabata tasha, kallonsa takeyi bako k'iftawa, ya d'an huremata ido yasakar mata murmushi, Yana juyowa suka had'a ido da Dijah tayi saurin Sadda kanta k'asa, ta mik'e zata fita Kabir yace " ina zakije? Inaji Mami tace kijirata tana zuwa, "Zan jirata a waje ta fad'a muryanta na sark'ewa ta fice da Sauri, gaba d'aya Sai yaji jikinsa Yayi sanyi, Sam baiyi tunanin hakan zai faruba ganin Halin da Nafisan take ci, Nafisan ce ta dawo dashi duniyan daya Lula ta hanyan kama hanunsa, " Ya Kabir kaje gareta ka bata hak'uri kacemata yanzu Nafisa kaman bak'uwa take atsakaninku, nan bada jimawaba zata Baku guri, Dan Allah ka rarrasheta, kaga ba ita kad'ai bace, ta k'arasa tana k'ok'arin Danne kukan da yake Son k'wacemata, "Nafisa wai bana hanaki irin wannan maganganunba? Ko kinason indaina zuwa inda kikene? Ta girgiza kanta tana to she bakinta da Hanunta, " To kidaina inkinnason mu shirya, yau ake Harbin mutum ya Rayu? Wani akan masa Harbi yafi goma inbaizo da ajaliba sai kiga ya Rayu, "Haka ne Miji na nagode, Dan Allah kaje wajenta, mik'ewa kawai Yayi ya fita, a Mota ya hango Dijah ta had'a kai Da gwiwa tana zaune tana jiran Mami da suke tattaunawa da Likitan Nafisa, Dan ita so take a fitar da ita waje, Yajima yana kallon Dijah aranshi yana tunanin abunda ke damunta, ciwon Nafisanne? Ko wani abunne? Ya bud'e Motan ya shiga ya zauna, dai dai lokacin ta d'ago suka had'a ido, tayi mugun d'aure fuska, ko mi ta tuna? sai kuma ta d'an sassautar da Fuskan, Murmushi ya sakarmata, ta d'an kau da fuskanta gefe, Dan son gaskata zarginsa sai yakamo hanunta, " Honey na ya naganki a motan Mami bara kibari mu koma tareba? "Ai tare mukazo a motan kaga kuwa dole tare zamu koma, " Kijirani yanzu zanje inga wani Likitane minti 2 kacal zan dawo mutafi gidanmu kinji? "Mhm katafi kuma? Kai da kake jinya, ta fad'a tana k'wace Hanunta a cikin nashi, ya k'uramata ido a ranshi yana mamki Wato su mata dama haka suke kishinsu? Duk damuwan da tashiga na halin da Nafisan take ciki bai hanata kishinba, haka itama Nafisan ya lura Dannewa kawai takeyi, Ahakane maza suke mata hud'u to ya sukeyi dasu? Yayi tambayan a fili ba tare da yasan ya fitoba, Dijah tayi saurin d'agowa, sai kuma taji d'an kunya ya kamata, dai dai lokacin Mami ta k'araso, kallo d'aya ta musu ta Glass ta bud'e ta zauna, ta d'an juyo ta kalli Kabir, yadai son? Ya d'an Sosa k'eya " Mami kud'an jirani zanga Dr ilya ne minti biyu zan dawo mutafi, sake kallonsa tayi sannan ta kalli Dijah, ta maida kanta tana kallon sitiyari, Gaskiya nikam bazan iya jiranka har kaga wani likita kadawoba, sauri nake, saidai in matarka zata jiraka, Khadija fita kijirashi inyagama Ku koma gidanku, dama gidanmu ba d'ayaba, Dijah ta turo Baki kaman zatayi kuka, "Mami nima barin jirashiba wlh mutafi kawai, Kabir ya gyara zama gami da gyara rufe murfin motan yace, " OK mutafi, Dijah ta kalli Mami, "To inmuka tafi dashi tawagansafa? Mototi shidafa sukazo dashi, ta fad'a tana nuna jerin mototin da suke Jere awajen, Mami ta juyo ta kalleshi, da idonta ta maimaita Tambayan da Dijahn tayi, ya d'an Harari Dijah sannan ya kalli Mamin, " Su Sani zasu dawo dasu Mami, "A'a ban yarda da wannan tsarinba, fita ka koma da ayarinka, ta fad'a tana mai da kanta, Kabir ya muskuto kusa da Dijah ya tura Hanunsa cikin Riganta da fuska ya mata Alama da wai ta bashi Babynsa kafin ta tafi, ta dage da k'arfinta, ta cire Hanunsa ta ture, dukansu suka kalli Inda Mami take, hankalinta na waje, da hanu ya yafatota yamata alama da I need u, l miss u, da ido da hanunta tamishi alama da zance kenan, ya kuma jawota jikinsa ta k'wace tamasa kallon kafa fita hanyana, da idonsa yamata kallon zankamaki, itama tamasa martanin ka kamad'in, yanuna k'irjinsa yana jinjina kai alaman Dani kike? Ta jinjia kai gami da murgud'amasa baki, Yayi caraf ya damk'o lips d'inta da yatsunsa, Ta rik'e Hanunsa gami da sakin k'aran da yasa Mami saurin juyowa garesu, Da sauri ya k'wace Hanunsa yana muzurai, Mami tace " lfy kuwa Kabir? Mhmm wato dai tun sanin Dana muku halinku baya canzawa ko, to fita kabani wuri, Ya bud'e murfin motan yafita yana Murmushi, Ya rufe ya juyo, dai dai lokacin Dijah ta zuge Glass d'in tana kallonsa tana dariya k'asa k'asa, yamata kallon zamu had'e anjima ki kuka da kanki, ta rik'e kunnenta tana masa gwalo, Har Mami ta tada Motan ya d'an bubbuga alaman ta tsaya, ta tsaya gami da zuge Glass ta lek'o, "ya akayi kuma? ya kwab'e fuska, " Mami wlh gwalo takemin, Dijah tayi saurin gimtse Dariyanta, "A'ah Mami sharri yamin, Murmushi kawai Mami tayi gami da girgiza kai tayi key ta tafara Tafiya, Yana tsaye a wajen yana kallon iyashegen da Dijah take masa da Hanu da fusaka, Murmushi kawai yake yana jinjina kai har sukafice a Asibitin, ya hard'e Hanunsa a k'irji ya juya yana cigaba da Murmushi, Sosai yake jinta acikin Zuciyarsa, Itama murmushin take tayi tanajin shauk'in mijinnata, Ganin Mami ta d'auki hanyan Gidansune, ta shagwab'e Fuska, " Mami muje gida can, Mami ta d'an sassauta Tafiyan, "kina nufin Gidanki ko Gidana? "Gidanki zan koma Mami wlh tsoron can gidan nakeji, yanzu ni kad'ai akebarina, tayi maganan kaman zatayi kuka, Mami ta juya kan Motan zuwa Gidanta, Misalin k'arfe Tara na dare ta fito daga wanka ta tsala kwalliyanta, tana zaune ak'asan Capet tana waya da Bintalo, Kabir ya bud'e k'ofan ya shigo, ya zauna a k'asa kusa da k'afanta yana kallon k'afan sun kunbura sumtum, ya jawo pillow ya kama k'afan ya mik'ar dasu akan pillown, yana d'an matsamata su, wayanta taketayi abunta, can anjima ya rik'o Hanuta ya amshe wayan ya kara a kunnensa, "Helo Aunty Binta, ina wuni, ya Boy? .... Masha Allah, saida safe zamu k'iraki, ...OK .. Ya kashe wayan ya ajiye, yana kallonta, "Khadijah bana hanaki dogon waya hakaba, karkiyadda ink'arajin kinyi wayan da ya wuce 10 minutes, Ta langab'ar da kai, " OK my luv zan kiyaye, ya maijikin? "Mhhn wa nakama? " Ni wlh, Dan Allah kayi hak'uri, ta fad'a da iya shege, "Mhmm hukuncinki sai a Bed yarinya, tashi mu koma gidanmu, dare nayi, "A'a Likita Mami tace in zauna sai Aunty Nafisa ta samu sauk'i ansallameta sai mukoma tare, lokacin ka samu nitsuwa, wlh tsoron Gidan nakeji, " OK haka kika shirya? To ai sai muzaunamata duka agidan, ya k'arashe maganan yana cire Riga, ya tashi yaje Yayi wa d'akin key, yazo yajata sukayi Gado, (nikan dai fita nayi ta window da gudu) 🙈 Washi gari mutanen Maiduguri sukazo gaisuwa da Jaje, daga cikinsu harda lya, aranane kuma jikin Nafisa yadad'a zafi, duk Wanda yaganta sai yakaraya, Tana kwance Har yanzu bakinta bai rabuwa da istigfari, Wasu daga cikin dangin Mamanta da kuka suka koma gidan Mami, anan akabar lya, da Dare Iya ta d'agata da k'yar tasata tad'anci Abinci, ta mik'amata maganinta tabata Ruwa sannan ta zauna ta maida hankali ga kallon T.Vn da yake kunne ad'akin, tace "kisha Maganin, ki kwanta Nafisa, yau ki hak'ura da Sallahn Darennan kisamu kiyi Bacci haka, kinga Likita yace damuwa da Rashin Bacci sun miki yawa, Nafisa tad'an Murmusa, tace" lya wai ina d'an kalatane ko Allah zaiji tausayina, lya kinsan yanda Na gudanar da Rayawuta, ina tsoron had'uwana da mahaliccina lya! "Allah ya kasance mai Rahma Nafisa insha Allah zai gafartamiki ki kwantar.... Photon da aka nuno a T.V yahana ta k'arashe maganarta, *" Jama'a masu kallonmu da sauraro ajiyane dai aka tsinci gawar wannan Baiwar Allahn da kuke ganin photonta a T.V, akan Hanyar Shiga wani k'auye can cikin Maiduguri, ayashe akan hanya, Wanda akezargin wasu 'yan mafiyane suka satota, sakamakon samun pert pert d'in jikinta da a kaga babu, Anan k'auyen kuma aka binneta, saboda wari da tafarayi, Dan haka gidan TVn na Maiduguri suka kawo mana wannan Rahoto ayad'a ko ina, kasancewan ba'asan daga inda tafitoba,....... Innalillahi wa inna ialaihirraji'un Kalman da iya tayi ta maimaitawa kenan, har Nafisa da tayi suman zaunema tasamu daman karb'an kalman itama abakinta, kafin ta b'arke da wani irin kuka mai cin rai, lya kam tagumi ta rafka tana kallonta cikin tsantsan tausayi, ta rasa da wani kalma zata bata Hak'uri, Sai da tayi kukan har tarasa yanda zatasa Ranta, Iya ta shiga bata baki, Gami da Nasiha mai ratsa zuciya da gangan jiki, kusan raba dare sukayi ahaka, kafin Nafisa ta Rarrafa tashiga bayi ta d'auro Alola tafara jero salloli kaman yanda ta saba tun zuwanta Asibitin, Ahaka har gari yawaye, bayan tayi sallahn Asuba da karatun k'ur'ani, ta haye Gado, idonta a rufe yake anma hawaye na gangarowa, can anjima taji 'yan uwanta na Maiduguri sunzo, Tanji sukayi ta jajanta irin Mutuwan Mamantan tun tanajinsu sama sama har Bacci ya d'auketa, Can Bayan an sauk'o daga sallahn juma'ah kasancewan yau juma'ane kusan la'asar Hayaniyan Abbanta, ya d'agata daga Bacci, da wani irin zazzab'i mai tsanani ta farka, da k'yar ta iya tashi ta zauna tana kallonsa, "Yauwa Nafisa kinajina ko? Kinga Mahaifiyarki ta Rasu ko? To zaman garinnan bai kamamuba, tafiya zamuyi, zan canza shiri, dan haka dole zamu bar garinnan, yanzu haka su Kila suna hanu, na tabbata idan aka matsa suna na zai fito a cikin case d'in, gwanda mu canza dabara, Cikin Kuka Nafisa tace " Dady kayi Hak'uri ka ajiye wannan halin, kayarda haka Allah ya k'addaro maka Rayuwarka baka isa sauyata ba, Dace dabara, hikima, ko mugunta nasa ayi arzik'i da yanzu duk dukiyan Kabir na hanunka, Dan Allah Dady kaji tsoron Allah kanimi gafaran mahalliccinka ka nimi gafaran Kabir da Mahaifiyarasa, Ka canza halinka, Mutuwa fa bata sallama ma bawa duk lokacin da aka aikota zuwa kawai zatayi, "Ke Nafisa bana son shirmen banza kina nufin in k'ask'antar da kaina agaban Kabir da Fatima? Sannan inbada kaina ga Hukuma, ba zai yiwuba, Dan haka ki shirya kawai Gobe zanzo mutafi, ya juya da sauri ya fita, ta d'aga Hanu tana k'iransa "Dady Dan Allah ka tsaya kaji, kar katafi, ta rushe da kuka gami da wani irin tari, Dai dai lokacin Kabir ya shigo da takardan sakamakon gwajin da akayimata, fuskansa a birkice yake yana duba takardan, Sam bai kula da Dijah da take shigowa ta d'aya k'ofanba, Yazo ya dafa gadon Da Hanunsa duka biyu yana kallonta akwance, " me kikasa aranki haka Nafisa? Bana ce kidaina yawan tunani hakaba, kinga sakamakonki kuwa, Bakinsa kawai Nafisa take kallo cikin wani irin yanayi ta kamo Hanunsa ta damk'e a cikin nata tad'an saki wahalallen murmushi, murya a shak'e tace "Yayana Dama kana sona? Ya k'ara matsota yana kallonta, cikin karyayyen murya mai sanyi, yace " Ina sonki Nafisa, wlh ina sonki, ban tab'a k'ink'iba, ko dama halinki nake k'i ayanzu kin sauya Nafisa, ki kwantar da Hankali ki samu sauk'i zaki gaskata cewa ni Masoyinkine, "Bakasona yaya Khadijah kakeso da bakinka kagayamin, "Kece masoyiyata Nafisa Khadijah masoyiyar Mamice, ko kinmanta Mami ce ta auramin ita, kece wacce nazab'a kuma na Amince da kaina zan aura, me kikeson inmiki dan ki gaskatani?, Nafisa tasa d'ayan Hanunta ta share hawayen da yagangaromata, tace " ba wannan lokacin, na yarda da kai, nima da Soyayyarka zan mutu, ta mik'a Hanun ta kamo Hanun Dijah data iso, ta had'e Hanun dana KB ta d'aura akan k'irjinta ta danne d'aya Hanunta, tana kallonsu cikin kuka, ta fara magana a sanyaye, "Khadijah kinyi sa'an samun Nagarcaccen miji mai Sonki da k'aunanki, ki rik'eshi hanu biyu, kimasa biyyaya, ki nimi Aljannanki da gaske, Nagode da yafemin da kukayi, dan Allah Ku cigaba Damin Addu'ah, kar kumantani a rayuwanku, Ina muku fatan Alkhairi, Allah ya k'ara kareku yabaku zuri'ah mai Albarka, Ji tayi hawaye na d'iga d'is d'is akan Hanun ta da ta had'e hannayensu, ta d'ago ta kalli Dijah da fuskanta yagama had'ewa da zufa da hawaye, ta d'ago hanu ta sharemata tana girgiza kai zatayi magana kenan tari ya kamata, iya ta taso tazo jikin gadon ta tsaya, a sanyaye ta fara salati, *La'ilah ha 'illallah Muhammadur Rasulullah sallallahu Alaihi wasallam,* Fad'a take tana maimaitawa, can Anjima sukaji Nafisanma ta cafa, tafara, tana zuwa k'arse su kaji kaman an finciketa a hanunsu, kanta Yayi k'asa, *Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, Allahumma ajirni fi musibati Hazihi wakhlifhni khairan minha,* Kabir ya fad'a gami da share k'ollahn da yangangaro cikin gemunsa, ya zare Hannunsa cikin nasu da ta had'e Dana Dijah, yasa Hanunsa a cikin Ruwa ya rufemata idanunta, yaja zanin da ta rufe Rabin jikinta dashi ya rufeta kirif, da k'yar ya d'aga k'afansa ya juya, Dijah da tayi suman tsaye, tayi saurin rik'oshi cikin kuka tace "Likita bangane ka rufeta har fuskantaba, meye hakan yake nufi,? Kabira ya dafa kafad'anta, " Khadijah Nafisa ta rigamu gidan gaskiya tabarmu da sauran barka Sai dai muyi fatan Allah yamata Rahmah mukuma yabamu sa'an taddata, *Innalillahi* Dijah ta fad'a cikin k'araji ta sunkuya ta rik'e maranta, ta saki k'ara tana dafe da mara, lya da take gefe tana sharan k'0llah ta k'araso da sauri zata rik'eta Kabir ya rigata, yana fad'in Subhanallahi Khadijah, dai dai lokacin Mami ta shigo, hankalinta yana ga Gadon Nafisa da taga an rufeta, Sai da taje ga gadon ta bud'e fuskanta tagani, sannan ta juyo ga Dijah, Cikin kuka tace "Kabir kaita Labour Room, Cikin sauri ya ciccib'eta Yayi Labour room da ita, Ya dawo ya jingine kansa da bango yarasa me zaiyi, wani irin zafi da gumi yakeji a cikin jikinsa, 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 *Ummu Fatima ce* 😍🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......🖊 _Naga wasu masu katsalandan sun cigaba da Rubuta wannan littafin bansan dalilinsu nayin hakanba Gaskiya banji dad'iba, Da kun barni nida kainma zan k'arasa kayana, har ga Allah bakumin adalciba, kun raba ma fans d'ina hankali,_ Jinjina ga *wannan shaharriyar k'ungiya mai Albarka _kainuwa dashen Allah da duk d'aukancin marubutan cikinta nabaku wannan page kyauta_ Allah yak'ara hazak'a da Basira* Bazan mantakuba *ANATARE* WRITERS Kuna Birnin Raina jinjina gareku Baki d'ayanku, anatate🤝🏿 7⃣9⃣ Rayuwa kenan duk Wanda ya d'iba a da zafi, Bahaushe yace bakinsa, lallai Duniya Duk wanda ya baza kolinsa ya manta ranan kwashewa, ya gafala, babu komai cikinta sai jarabawa kala kala, Da danasi mai tarin yawa, Kabir Yazuba ma masu fita da Gawan ido, Rayuwar Nafisa tun tana yarinya sai dawomasa yakeyi, ya dinga jiyo sautin muryanta kala kala, a k'wak'walwansa, da Muryanta na Wal wala, Dana fad'a Dana shagwab'a intasoyi, Ya tuno irin gayu da sanya tufafi masu tsada da takeyi yau gata acikin farin yadin da kud'insa bai kai ya kawoba, Da irin motan da take burin kullum a sayamata ta hau, yau gata a cikin motan d'iban ice da kayayyaki, tayi Rayuwa cikin makeken Gida Da gadonta da Katifa ga shifid'a mai taushi, yau cikin k'asa zata kwana, ba ko tabarman da kake ganin kafi k'arfin kwana akanta, bare Pillow, za'aje a sakata acikin k'asan da ko juyi bazaka iyaba, babu komi cikinta sai abunda kikazo dashi, inkinga fari dashi kika zo inkinga bak'i da kayanki kikazo, Yasa Hanu yana share k'wallan da yagangaromasa, ya dafa k'irjinsa, nashi ranan mutuwan yahaue tunawa, nima ina hanya Nafisa ko yau ko gobe, ko yanzu, ko anjima, zan biyoki, Yaji gaba d'aya komi na Rayuwan ya fitamasa akai, Lallai Mutuwa wata wa'azice da aya ga Bayin Allah, anma sai Wanda ya lura da Hakan, Uncle Musa ya dafa kafad'ansa, "Kayi Hak'uri Kabir, kaje ka rakata makoncinta, ko wani mai rai abunda yake jira kenan, Allah yabamu sa'an taddata, Ba musu yanufi motan Gawan, A tsakiyan Habib da Sani ya zauna, Gaba d'ayansu sun rafka tagumi acikin motan sun k'ura ma gawan Nafisa ido, kaman wasa kaman gaske, kaman amafarki suke kallon abun, (ahaka suka binne Nafisa cikin Gidan da yake jirana yake jiranki mai karatu) 😭 "Mami da gaske Aunty Nafisa ta rasu? Dijah tayi tambayan cikin zubda k'ollah, Mami tayi wani Murmushi mai d'auke da alhini kala2, ta maida kallonta ga santaleliyan Babyn da take Hanunta, mai kama da Mahaifinta kaman Yayi kakinta, " tsakaninmu da Nafisa sai Addu'ah Khadijah, sai kuma jimamin ta inda tamu zata riskemu, Rai d'ayane inyafita shikenan ba waninsa, Allah yasa hakan yazamo izna garemu, Khadijah tasa Hanu ta toshe bakinta, Dan wani irin kukane taji na shirin kufcemata, Mami ta girgiza kanta, "kinsanifa Khadijah tsananta kuka ga Mamaci Haramunne, Hak'uri yazamo mana Dole, Duk Duniya bayan Kabir ba Wanda na zauna da shi muka shak'u da ya wuce Nafisa, ba yanda muka iya Allah baya barin wani Dan wani, Kowani mai rai sai ya d'and'ana zak'in mutuwa, Dai dai lokacin Kabir suka shigo da lya, Jikin gadon Dijah ya iso kai tsaye, ya Dubeta fuskansa d'auke da d'an Murmushin k'arfin Hali, " Sannu Khadijah yaya jikin? "Da sauk'i tace tana d'an Jan hanci, "Allah ya k'ara sauk'i, yanzu meye matsalanki? " Babu, "Ba inda yake miki ciwo? " Eh, "OK, Babynfa? Shiru tayi batace komiba, ya d'anyi murmushi ya matso wajen Mami da take tabinsa da kallon tausayi, jiya jiya kawai, anma yagama fita a hayyacinsa, duk ya rame, " Sannu Mami, ya fad'a yana mik'a Hanu abashi babyn, ta mik'amasa ita tana fad'in "Sannu Kabir, ya k'arin Hak'urin? Allhamdulillah Mami, ya me sunankin lafiya take ko? Mami tayi murmushi, " Mai sunana kuma? Har kamata Suna? Nazaci Zakasa Nafisa Kabir, "No Mami wannan da Sunanta tazo, sai agaba Khadijah zatayima Nafisan mai Suna, ya fad'a yana mai da kallonsa ga Khadija cikin zolaya, Dihah kam kanta yana k'asa, tana matsa yatsunta, Iya tace " Kai Kabiru baka da ta idofa, Murmushi kawai Yayi yana mik'ama Mami babyn, "Mami inba wata matsala barin sa Asallameku kukoma gida, saboda masu zuwa ta'aziyya, dai2 lokacin Sauda da Bintalo suka shigo, shikuma ya fita, ya mufi of is d'insu, Allah mai girma da d'aukaka, Randa Kabar Duniyannan aranan wani zai shigota, A yau Nafisa ta cika kwana 7 a Cikin k'asa, a yaune kuma aka sha bikin Sunan yar Gidan Dijahn Baffah wacce taci Sunan Mami, wato Fatima Zarah, ba'ayi wani Bidiri sosaiba saboda mutuwannan, Hidimane akayi na Girma da Alfarma, ba'a tsanantaba, Mai jego da jaririya Sun zama tamkar sabon wata, had'uwa iya had'uwa sunyi,duk ta inda suka gifta Ido nakansu,Hotuna kuwa Dijah rasa na wa zata tsayama tayi, Washi Gari kuwa Mami ta shirya k'ayataccen walimah daya had'a y'an'uwa da Abokan arzik'i, Kabir da Khadijah nagano sanye cikin dakakkiyar shaddah marum kala, yana rik'e da baby Zarah da itama aka shiryata cikin marum d'in baby Gawn mai ratsin fari, Fuskansa d'auke da murmushi, ya d'an rank'wafo jikin Dijah yana mata magana, abundai sai Wanda yagani, Anci ansha ba acewa komi, ahaka aka waste, a washi gari y'an rugan juma suka d'auki hanya da tsaraba kala2, Sannu ahankali rayuwa take juyawa, kwanci tashi ba wuya a wajen Allah, ayau Dijah take da kwana arba'in da biyu da haihuwa, Zarah ta girma sosai tayi wayo, Ayaud'innekuma take ta shirin zuwa ruga kaman yanda Mami tamata alk'awari, Cikin farin ciki da d'oki ta gama shirinta tsaf cikin popul d'in lallausan leshi mai ratsin milk da Gold colour, ta fito da mayafinta milk da takalmi da jakanta Gold, tana Rungume da Baby Zarah da aka shiryata cikin Riga da wando Gold and Milk colour, Mami ta kallesu cikeda murmushi itanma murmushin takeyi tace Mami mungama, "To Khadijah 'yar gidan Baffah, yau kam kanwa ta kar tsami k'warnafi ya kwanta, Yau gaki ga Baffanki, Dijah ta sunkuyar da kai k'asa tana murmushi, "To Allah ya kare Khadijah, Dan Allah ki kulamin da Zarah, ko wani safiya ki dafa kanta kimata Addu'ah, Dan Allah karki shagala kinji? Cikin jin kunya Dijah ta gyad'a kai, tare suka fito haraban gidan Mami tana rik'e da Zarah har jikin motan da aka shak'e da tsaraba kala2 Dijah ta shiga ta zauna kafin Mami ta mik'omata Zarah tana musu fatan Allah ya kiyaye hanya, gami da k'ara nanatamata sak'on gaisuwanta gasu Baffah da sauran jama'ah, Tana tsaye tana d'aga musu hanu, har motan ta fice agidan, ta juya cikin sanyin jiki, ji take zatayi kewansu ba kad'anba Gida yamata sayau da yawa dukda Iya tana nan, Ummu fatimace 😘😍🤝🏿🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *DIJAH* *QAYA* 🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋 *BY ASMA'U GALADIMA* 🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿🦋🌿 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 🦋 *UMMU FATIMA CE*🦋🦋 🌈 *KAINUWA WRITTERS ASSOCIATION*.......🖊 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *Dasunan Allah mai Rahma mai jin k'ai* *Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah* Komai Yayi farko yana da k'arshe, nagode ma Allah mad'aukakin sarki da yanunamin wannan Rana na k'arshen wannan Littafi, Don Girman Allah duk Wanda ya karanta wannan labri yaji dad'insa, ya nimamin gafaran mahallicinmu ya yafemin kurakuran da nayi a cikinsa, na rok'eku badan halinaba, Don Girman mahaliccinmu👏 😭😭😭😭😭😭😭 Duk Wanda kuma yaga wani kuskure acikinsa Don girman Allah yasanar dani ta hanyar da ta dace, cin mutunci da muzanta musulmi bana musulmibane, Dan Allah 'yan'uwa mukula, wlh ni ashirye nake na karb'i gyara daga gareku, ta kykkyawar fuska, Inaji daku masoyana ina k'ara niman gafara gareku ina kuma Addu'an Allah ya gafartamana baki d'ayanmu, nida na Rubuta daku dakuka karanta, Dafatan zamuyi amfani da Abubuwan ciki masu amfani muyi watsi da shirmen dake cikin, Ku tareni cikin littafina mai Suna ❤ *ABINCIN ZUCIYATA*❤ Littafin yazo da salo kala kala, maraici, tausayi, nishad'i ta k'awa kirsa da zazzafan Soyayya, da sauransu karku manta *Abincin Zuciyata* yana nan fitowa daga wannan wata 11/ 2019 zuwa 1/1 2020 zai iya bayyana ❤ *ABincin Zuciyata* ❤ 8⃣0⃣ "Man wai meke faruwane kadameni da k'ira haka, Habib ya tambayi Kabir da yake zaune acikin Mota, bai bashi amsaba sai bud'e motan da Yayi yamasa ishara da ya shigo ba musu ya shige, Sai da Kabir ya nausa kan titi kafin yace, " Bikon mata ta zaka rakani Gidan Mami, nayi shirun nayi kawaicin naga basu gane hakanba, gwanda infito fili in nimi alfarma, nagaji wlh, Kazan Halin Mami, Habib yace "ikon Allah to kabari tayi arba'in d'inmana, kai baka da hak'uri wlh, Kabir yaja dogon tsakin da yasa Habib saurin sake kallonsa, " Wani shegen arba'in d'in da yak'i zuwa yak'i wucewa, yau kwanansu arba'in da uku, Anma wlh ji nakeyi kaman sunyi shekara, wannan Al'ada baiyiba wlh Sam, Da matarka kanaji kana gani a maidaka gouro da k'arfi, dubi yanda nazamo maraya fisabilillah, Habib ya kwashe da Dariya, "kaidai kawai kafai rakine, anma meye ajikin kwana araba'in? Da sauri Kabir ya dubeshi da mamaki, har kan motan yana niman yak'wace a hanunsa, " Gaskiya kai Azzalumine, Kabir ya fad'a yana mai da Kansa ga kallon titi, Habib ya sake kwashewa da Dariya, daidai lokacin Yayi Horn a k'ofan gidan Mami, Mai gadi ya bud'emusu suka Shiga, Mami tana tsaye ajikin mota da alama fita zatayi, ganin motan KB ya shigone yasa ta fasa bud'e nata motan tana dakonsa, KB na baya Habib nagaba suka k'araso wajenta, suka gaisheta cikin giramamawa, ta amsa tana k'are musu kallo, sanin hali yafi Sanin kama, ta gano da magana sukazo, "Daga ina kuke haka da yammannan? Ta tambaya gami da basarwa, Habib ya Sosa k'eya ya cakalo Kabir da yake ta muzurai abaya, KB ma ya cakaleshi a lamun wai shi yafara Magana, Mami tayi murmushi, " Wato kubaku Girma sam, Halinku tun na k'uruciya na nantare daku, kuyi magana ko intafi abuna, sauri nake kunaji, "Mnm Mami dama..... " Dama me? Wani shirmen kuma yau kukazomin dashi? Ta katse Habib da Yayi magana, "No ba shirme bane Mami dama munzone muji yaushe Khadijah zata koma gidanta? Mami tayi dariya sosai tana lek'a fuskan KB dayake ta sinnewa abayan Habib, Tace " Kabir d'ago ka kalleni, ba da bakinka kayi alk'awari ma Khadijah cewa tana arba'in zata je Ganin iyayentaba? KB ya dubeta asanyaye zaiyi magana, tace "Karkace komi agabana akayi haka, ni nacikamaka alk'awarin jiya na turata ta tafi, Dum Dum KB yaji maganan kaman anduma masa wani abu, ji Yayi kaman hakan yana nufin ya rabu da Dijahnsa kenan, to wannan karonkuma me Maminsan ta shiryamasa? Kodai har yanzu bata gamsu da Son da yakeyima Khadijah bane, Ya had'iye wani wahallallen yawu,Ya daure yace " Hakane Mami Allah ya dawo dasu lfy, Amin tace gami da bud'e motanta ta shihga, har ta fice KB na tsaye a wajen kaman andasashi, "KB, Habib ya k'ira sunansa, KB ya sauk'e ajiyan zuciya ya kalleshi, " jeka Barin shiga ingai da Iya, daganan zan kwanta gobe zamu had'u daga haka ya shige cikin, Su Dijah suna da sati d'aya Kabir ya sallami su Mami yabi bayansu, Da yamma lis ya shiga Rugan juma, Yayi pakin a k'ofan makeken gidan da yasa aka Gina ma Baffah, Yayi tabin gidan da kallo, sosai gidan ya masa kyau, Dan rabonsa da gidan tun ana ginin, Da sallamansa ya shiga, inna tana zaune a falonta tana zargan zogale, Baby Zarah tana kwance a cikin Net d'inta k'asa da ita, Cikin fara'a ta amsa Sallaman gami da bada izinin shigowa, A k'asa ya zauna kusa da Zarah, Fuskansa d'auke da murmushi yana kallonta, "A haba Likita ya kazauna ak'asa, " Ba komi lnna nanma Yayi, ya fad'a yana bud'e Net d'in Zarah, ya d'aukota ya Rungumeta a k'irjinsa yana dariya, "Mamana ya kike, Daidai lokacin lnna ta dawo daga k'iro Dijah, ta nufi frich ta kawo masa Ruwa, ta ajiye a gabanshi sannan ta zauna, Ya gyara zama gami da tan k'washe gwiwa, ya gaidata ta amsa gami da tambayan su Mami, "Lfy suke sunce agai daku, " tom muna amsawa, "Baffah ya fitane? " Eh yaje jeji, Kabir yad'an yatsina fuska, "lnna har yanzu Baffah baidaina zuwa jejinnanba? " To kasan abundan mutum yasaba, sai ahankali, Ya d'anyi shiru yana kalle2 ta Ina zaiga tauraruwan nashi, shiru bai gantaba, kasa hak'uri Yayi, yace "lnna Khadijah fa? " Dijah tana chan sashinku, na je dubota najita abayi tana wanka, ka k'arasamana wata k'ila ma yanzu ta fito, Yasauk'e sanyayan ajiyan zuciya, ya ajiye Zarah ya mik'e, ahankali yake taku yana jinsa kaman agajimare, D'an Jim Yayi a k'ofan yana sauraron ko zaijiyo motsi, jin shirune yasashi yin kasadan murd'a Handle d'in ya tura kansa, Zaune take agaban Mirrow tana shafa mai, ta lula Duniyan tunanin da yazamemata jiki, sam bataji shigowansaba, A hankali yake takowa wajenta, ta d'auko Humra ta zuba a hanunta tana shafe jikinta dashi kenan ta dubi Mirrow, a razane tasake kwalban Humran a k'asa ta mik'e, da zafin nama ya rik'eta, "Sory my sweet, na tsorataki ko, ya fad'a yana mannata da k'irjinsa, ta k'wace jikinta cikin mamaki ta bishi da kallo, duk da wani irin farin Cikin ganinsa da ya mamayeta, tasani tayi kewan mijinta ba kad'anba, Ya d'an langab'ar da Kansa, alaman i'am sory! Juyawa tayi da sauri zata fita, Yayi saurin shan gabanta, yana juya kai idonsa Yayi jazur, " Haba babyna! Gurinkifa nazo, baki yi farin ciki da ganinabane? "Ni baruwana da kai me kazoyi garinmu? Tafad'a kaman zatayi kuma, Murmushi Yayi sosai da yabayyana hak'oransa a waje, ya k'ara matseta a k'irjinsa, "Ni kam ina da Ruwa da ke har da tsaki, Barin gaji da gayamiki sirrin zuciyataba khadijah wlh ina sonki son da bansan yanda zan lissafamikiba, pls kibani dama na k'arshe nasan laifina agurinki, ina niman afuwa, ya k'arashe kaman zai durk'usa mata, Cikin takaici Dijah tafad'a k'irjinsa tana bubbuga k'irjin, " Likita meyasa kakeson kadinga yaudaranane? Kana wasa da zuciyata da yawa, tasake rushewa da kuka, A hankali ya cireta a jikinsa ya kalli fuskanta gami da sharemata hawayen da yake tabin fuskanta, "Bayaudaranki nakeba Khadijah gaskiyan da ke zuciyata nagayamiki wlh ina sonki Khadijah, ya k'arashe yana murza yatsun hanunta, Ta k'wace Hanunta tana k'ara share hawayenta, ido cikin ido take kallonsa, "Kamanta likita? Agabana kacema Aunty Nafisa itace Zab'inka, itakad'ai kakeso, ni bakasona Mami ce ta auramaka ni, shine yanzu Dan ka yaudaren zakace ni kad'ai kakeso? Wai meyasa maza kukeyin hakane? Live me a long, Sosai KB yadara, daman yasan laifinsa kenan agunta, tun aranan yasan yadasa abunda zai girba da hanunsa, Yakama hanunta ya zaunar da ita abakin gado ya zauna a gefe, suna fuskanta juna, A hankali yace " Khadijah pls ki ajiye wannan magana Nafisa tariga da ta wuce wucewa na har abada, Tun randa aka harbi Nafisa likitanta ya tabbatar min da Bazata Rayuwaba saboda a zuciya aka harbeta harsashi ya ragargaza zuciyanta, Dole na tattara duk kulawana na Tara gareta Dan in cikamata burinta kar ta mutu da rad'ad'i mai yawa game dani a zuciyanta, yarinyan ta jima tana dakon soyayyana Khadijah pls karkiyi kishi da wacce bata Raye, yanzu filin ya rage nidake ne kawai dai dai namu yazo, "Eh naji anma ai da gaske kana sonta, KB Yayi dariya yasa yatsunsa yaja lips d'inta da ta turo, yace " Khadijah sark'a mai rikicin gangan, " Karfa kimanta Nafisa 'yar'uwa tace da muka tashi tare, bansan dad'in d'an'uwa ba sai akanta, ki ajiye wannan batun Dijahna, Soyayyarki ta dabanne, pls kiyarda dani, Ya fad'a yana rungumanta gami da manna mata kis, tayi saurin k'wacewa ta mik'e tana buga k'afa, "ni dai ban yarda da wannan tsarinba, ya tashi Yayi kanta ta juya da gudu, nan suka shiga kewaya d'aki suna dariya, 🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 Sati d'aya da zuwan KB rugan ya d'auke matarsa da yarsa suka musu sallama, suka wuce Umrah, anan suka sake sabon cin amarci, basu suka dawoba har sai da sukayi aikin hajji, Anan Baffah da lnnah suka tarar dasu, ana gama aikin hajji suka wuce London yin wani cus, yayinda lnnah BAFFAH suka koma Nigeria, basu suka dawoba, sai da Dijah tasake Haihuwan Yaro mai Suna Abubakara Sadiq, Randa suka dawo Anyi Bidiri ba kad'anba, Walimah Mami ta tanadar musu na komawa sabon Gida, tsohon Gidansu suka bar ma Jebu aminiyar Dijah da Mijanta jauro, Dan tun suna can Kabir yamasa waya kan ya dawo nan da zama, Yayinda Bintalo ma suka koma sabon Gidansu kusa da Mami, Haka Rayuwa ta cigaba da lulawa, a ahankali rana yakan zamo dare, dare ya zamo yini, a kullum bawa na kusantan k'abarinsa, Bayan shekara Goma sha shida, Jebu da ake k'ira Hajiya Zainab a wannan k'arnin ta had'a gagarumin waliman samun Nasaran da Fatima Kabir da Abubakar Kabir da yaranta Hafasa da Khadijah da yaran Bintalo sukayi na Haddace Alk'ur'ani mai Girma, alokacin suna Ss 2, Anci ansha sosai a wannan Walimah Da ya d'auki jama'a masu yawa daga gurare daban2, Ciki Har da Rugan Juma, Yayin da tsoffi lnna da Baffah suka zo wannan Walima, suka sauk'a a gidan da Dijah da Bintalo suka Gina musu, Washi gari kuwa Mami na gano cikin Shiga ta Alfarma zaune a tsakanin jikokinta, guda bakwai da Dijahn Kabir ta haifamata, zuciyanta cike taf da farin ciki, abunda ta jima tana Burin gani kenan, taga Kabir d'anta tilo, ya haifarmata zuri'a mai yawa, Hanal ce 'yar gidan Bintalo ta shigo da gudu tana fad'in Mami tsohuwa! Mami tsohuwa!! Kina ina? Cikin Dariya Mami tace yar bad'o gani anan me zaki bani? "Kwana zan miki yau Abbana yace sai gobe yazo d'aukana, " Oh ni Fatima Gaba d'aya sai Ku dinga barin gidan iyayenku kuna zuwa kuna cinyemin tuwo, Zarah ta k'yalk'yale da Dariya, "Naga dai Mami tuwonma mu mukeyi, ba keba, inbamuzo ba ki matsa da waya kina cewa mun gujeki, in anzo kice ana cinyemiki tuwo, Gaba d'aya yaran suka kwashe da Dariya, dai 2 lokacin Kabir Yayi Sallama, Gaba d'ayansu sukayi kanshi da Oyoyo, har yaga ji da d'aukan wannan ya jiye ya d'auki wannan ya ajiye, Ya zube kusa da Mami, " Wash! Mami na kinga yarannan zasu k'ararmin da k'arfi, "A kaga zaka iyane Kabir, ni inyimana, Zarah ta matso kusa ta shagwab'e fuskanta, "Dady nifa baka d'agani ba, Ya zaro ido " haba Mamata in d'agakifa kikace k'atuwa dake? Gaba d'aya yaran sukasa dariya, ta tashi tayi Kansu duk suka fita da gudu, ta rufamusu baya da d'an sassarfa, Mami ta kalli KB da guntun dariya a fuskanta, shima dariyan yakeyi, ta muskuta tana kallonsa, "Kabir wai yaya Maganan Baffanka Alhaji Ya'u ne? " Mami tun Ranan nagayamiki, Abokaina da suke Maiduguri sun cemin suna ganinsa yana tsince2 Abola, "Eh ai nasani tun bayan da nasa kayi belinshi a gidan yarinnan akacemin Yayi hauka tuburan, Yazamo maka dole Kasa akamashi a killaceshi a waje d'aya Kabir, bai kamata kabarshi hakaba, hanunka baya rub'ewa ka yanke ka yar, ko yayane dai d'an uwan mahaifinkane, ta d'an nisa, Illan bin bokaye kenan, kagama kewaye kewayenka, kayi asara da yawa kai ba kaga biyan buk'ataba kai ka nisanta kanka da mahallicinka, daga k'arshe kuma kaga sakamako mai muni a duniya tun kafin kaje k'iyaman, Allah dai yasa mufi k'arfin zuk'atanmu, Wannan isharane Babba garemu, muyi Hattara mu barma Allah lamarin mu baki d'aya, " Amin KB yafad'a gami da sauk'e ajiyan zuciya, "insha Allah zansa a kamashi, " to kadaiyi k'ok'ari jiya munyi Maganan da yayana da Abban Habib, tafad'a tana tashi, shima mik'ewa Yayi, "Mami barin wuce, " To kar dai ka yarda kace zaka tafi da yarannan dukansu, ka tafi da Babanka kawai sarkin tsokana, Dan nasan baza ka iya barinsu dukaba, Dariya kawai Yayi, yace "to Mami Baban nawane Sarkin tsokana, " iyi inkaji anakawo k'ara a k'arshe zakaji ance Mahmud da kansa kaman k'wallo, Kabir ya fice yana Dariya, A kitchin ya samu Dijah, ta rangad'a kwalliya Cikin Riga da sket na atamfa, ta tsara d'aurin d'an kwaki kai ka rantse a akanta aka Hallicceshi, wani irin asircaccen k'amshine ke fitowa ajikinta, Ta baya yadinga k'aremata kallo yana sauk'e ajiyan zuciya, batayi auneba taji an rungumeta ta baya ana kissing nata, Ta juyo tana kallonsa Da k'ayataccen Mumushi kwance a fuskanta, "Ur Welcome Honey na farin cikina, abun alfaharina, "Nak'i wayon zo mu haye sama a can zan anmsa nawa gaisuwan, ta d'an shagwab'e fuska, " Mhn mhn fa Honey bangama girkinba kuma kaga yarannanfa zasu shigo kasani, Ya rik'e hanunta har jikin gas d'in sannan ya kashe ya rik'ota suka fito yana kallonta yana murmushi, girkinma angama, yara kuwa Na mik'asu Gidan Zainab, Yau Ba sauk'i yarinya, yafad'a yana kashemata ido, aikuwa basu suka sauk'oba sai kusan Magriba, yaje ya d'ebo yara, a gidan jebu, Washi Gari Dijah tana zaune a falo Cikin shigan dakakken shadda Ruwan k'asa Zarah ta shigo da Uniform a jikinta, ta zauna kusa da Dijah, "Wash Ummi wlh nagaji, " Mhm to Sannu ina k'annankin? "Sun bi Abban mu ya tafi dasu da yazo d'aukan Mufida, Dijah ta rik'e Baki " Oh yau kuma wa Aunty Sauda aka kai Maganan, zata tab'a taji, Ke meyasa baki bisuba? "Naga za'abarki ke kad'aice Shiyasa nace masa ni Gida zan dawo, " to kin kyauta jeki cire Uniform kizo kici Abinci anjim Zan fita, "To Ummi kinyi kyau sosai, Murmushi kawai Dijah tayi ta mik'e batare da tace komiba, Dan in da sabo ta saba da wannan a gun d'iyan nata, Sama ta haye kai tsaye wajen DR KB, yana zaune da system a gabansa, ta shigo da Sallamanta, Ya Amsa gami da d'ago kai, da sauri ya ture System d'in gefe ya bud'e Hanunsa da Murmushi yana mata ishara da ta fad'o, Ba musu tayi yanda yacen ya Rungumeta suna dariya, " Ummin Zarah kullum k'ara kyau kikeyi, kullum wutan sonki k'ara ruruwa yakeyi azuciyata, wai meye Sirrinne Baby na anya bakya tsayiwan dare akaina? yafad'a yana Jan Hancinta, Dijah ta k'ara lafewa ajikinsa, tana shafa kwancaccen sajenshi, tace "To Mijina inbanyi tsayiwan dare akan kakaba akanme zanyi? Kaine farin ciki na na Duniya da Lahira, kullum duk'ufa nakeyi wajen Addu'an Allah ya mallakamin zuciyanka kaman yanda ya mallakamaka nawa Allah yabani ikon yin Biyyaya gareka kaman yanda Allah ya Umurceni inmaka, Allah yagani bana bin boka ko d'an tsubbu akanka, anma kullum ina rok'on Allah akanka, Likita ina sonka ba kad'anba sai yanzu nagane abunda ya jefa Aunty Nafisa bin matsubbata akanka, Gaskiya so mungun dafine hak'ik'a mu Mata Allah ya jarrabemu akanku, Soyyayar mace akan mijinta Likita shi yake sa mace inbatayi tawakalliba tafad'a halakan Bin bokayi Dan ganin ta mallaki mijinta ita kad'anta ba tare da wata ta gifta atsakaninsuba, Dan Allah Likita kaima ka tayani Addu'a kuma kar infad'a Cikin irin wannan mummunan jarabawan nabin wani ba Allah ba, sannan kaima kamin Adalci mijina kar kaga wata wacce tamaka ka juyamin baya, ka tuna nima ka mori k'uruciyata kaji, ta k'arashe maganan Cikin sharan k'ollah, Gaba d'aya jikin Kabir Yayi sanyi, ya dad'a rungumota jikinsa, Cikin sanyi, yace "Ki kwantar da hankalinki mata ta koda k'ddara zata gifta wata tashiga tsakaninmu insha Allah bazan juyamiki bayaba, Khadijah, kisa aranki ni Kabir nakine na har abada, bana ma jin ajikina zan kuma sauraran wata mace, duk da basan Abunda Allah ya kaddara a rayuwataba, Ki kwantar da Hankalinki nida ke masoyan junanne na har Abada Khadijah kin zamo sashin Rayuwana banajin zan yi Rayuwa mai inganci Inna juyamiki Baya, Ya k'arashe yana kallonta da d'an murmushi yana shafa fuskanta Itama Murmushin takeyi tace " Nagode Mijina Allah ya cikamana Burinmu na Alkhairi, Allah yajik'an Aunty Nafisa yasadamu da ita a Aljannah, "Amin babyn Likita, ya fad'a yana k'ok'arin zaremata Riga Dijah tayi saurin rik'e hanunsa tana juya kai Cikin shagwab'a, " Pls likita kasanfa Sunan Jamila k'awata zanje wannan karon ta haifi mace, kuma yarinya kyakkyawa ta bugawa a mujalla yau kawai bidiri, Su Aunty Binta da Aunty Sauda da Jebuna sunacan suna jirana a gidan Mami, Dan Allah pls bajimawa zanyiba, zan dawo, "Kinyi Alk'awari inkindawo zaki kawo kanki basai na nimekiba? Yau d'innan insha Allah zan ajiyemiki Mai Sunan Aunty Nafisankinnan da kike ma yawan Addu'ah, a cikinki, kuma dama kinyi alk'awarin yimata ta kwara, D'an war tayi da ido tace " eh zanzo insha Allah, nayi alk'awari, "OK Allah yadawomin dake lafiya, ki d'auki 30 thousands a Cikin drowern da nake ajiyan kud'innan ki kaimata, ta mik'e tana gyara riganta, " Tom Honey na nagode Allah ya k'ara bud'i mai albarka, Ta d'auki kud'in tana murmushin son tuno musu k'uruciyansu, da ido yarakata fuskanta d'auke da murmushi, saida takai bakin k'ofa ta rik'e kunkumi ta juyo ta kalleshi ta murmugud'a baki, "Ank'i adawon Har da wani titsiyeni wait sai nayi alk'awarin kawo kaina, to anfasa alk'awarin, Kafin ta kai k'arshe Kabir ya zaburo zai kamata ta kwasa aguje ta fita tana k'yatan dariya a falo, 🤣 Shima Kabir a kan Sofa ya zube yana shan dariyansa, Sosai ya tuno Draman da suka dinga tafakawa Abaya, Dijah Dijahn BAFFAH *Ba ki mantuwa ba ki Hak'uri komi akamiki sai kin rama Dijah Qayah ba kisan na gidaba,* Alhamdulillah anan wannan labari na *Dijah Qqyah* yakawo k'arshe, 🤝🏿🤝🏿 Allah nagodemaka da baiwanka a gareni, Allah kasa duk Wanda ya karanta littafinnan ya bud'i bakinsa mai ALBARKA ya nimamin Gafaran kuren Dana tafaka a Cikin wannan labari, *Ummu Fatima jirgin Dan k'aro ce* 😆🤪😢 😍😘 🦋🌴