💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 Book 2 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim        Page 1 ...nan da nan hankalin  ma'aikatan dake fitowa yayi kansu duk suka tsaya suna kallon ikon allah yayinda zukatansu ya cika da mamakin DG  m.malik "dan Allah ku taimakeni saceni yake qoqarin yi karku bari ya saceni dan Allah  "maryama ta fad'a cikin tsananin kad'uwa ,duk yadda taso ta kwace hannunta daga cikin nashi ta kasa dan ba qaramin riko yayiwa hannunta ba ,abinda yasa mutanen dake tsaye suna kallonsu basu taimaka mata ba kuwa shine basu ta'ba gani DG m.malik ya kula wata  mace  dake cikin ma'aikatan ba bare har  hannunsa ya kai gareta ba sai yau ,dan haka suka kawo Idanu suka zuba suna kallon sarautar allah domin dai sun tabbatar akwai wata matsalar da tashi aikata hakan ." hankalin maryama ya sake tashi fiyye da tunanin mai karatu ,kai tsaye wani office ya nufa daita ya tura ya kofar office din  ya shiga daita sai alokacin ta saki qara mai sauti tana sake neman agajin mutane kafin ta qara wani sautin taga ya bud'e wani d'akin acikin office din wanda yake ajiye zanenta ,turus tayi tsaye tana bin d'akin da kallo yayinda zuciyarta ke wani irin bugawa da sauri sauri ,numfashi kawai tayi ta saukewa sakamakon tafiyar saurin da tayi yayinda kwakwaluwar kanta ta shiga yamutsawa sakamakon abinda idanunta suka ci karo dashi ." gabadaya d'akin hotunan zanenta ne da mai gidansa yake zanawa a duk lokacin da yayi mafarkinta kallon d'akin kawai ta cigaba yi hankalinta na qara tashi "ya kalleta sosai ya kalli zanen hotunan dake manne da bango ya qara tabbatarwa kanshi  ita ce, muryarsa na rawa ya soma magana "ki taimakawa rayuwata ki biyoni zuwa wajen mai gidana" "wani kallon tsoro tayi masa tana ja da baya jikinta na wani irin rawa dan a yanzu tsoro ya shigeta matuka sakamakon ganin zanen fuskarta ." "Mai gidana ya dade yana nemaki ,mai gidana ya mutu a soyayyarki ,mai gidana yana matukar sonki so kuma na hakika ,dan allah ki auren shi idan ba haka ba zai iya rasa ransa akanki matukar kika yi kuskuren butulcewa aurensa dan ba qaramin so yake miki ba ,akanki zai iya komai ya qara maganar yana qoqarin kamo hannuta akaro na biyu" muje na kaiki wajensa .."wallahi mutuwa zai yi  idan ya rasaki ." saurin ja da baya tayi agigice tana girgiza masa kanta cike da matsanancin tashin hankali , yanayin bugun zuciyarta kuwa sai ya baka mamaki"dan Allah ki fahimceni bazan ta'ba cutar dake ba wallahi kawai gidansa zan kaiki ya ga abinda ya dauki shekara da shekaru yana mafarki ,ina kaiki zan kama gabana wallahi kinji na rantse bazamu cutar dake ba ,mai gidana yana qaunarki zai iya mutuwa idan har bai sameki ba "kallon taba'b'be  dakiki mara hankali take masa daga tsayen da take acikin d'akin kafin daga bisani muryarta na rawa tace " a she kuwa zai mutu tun wa'adin mutuwarsa bai kusantosa ba ." "kai kuma hakika ka shiga d'imuwa ko nace ka haukace da har ka amincewa zuciyarka da rudin daka shiga ,kai yanzu a ganinka nice nan ?"ta fad'a cikin tsananin tashin hankali dan tabbass zanen fuskarta ne har ma da yanayin tsarin jikinta sai dai a nata tunanin wata ce dabam mai irin surarta amman ba itace bace aka zana ,dan daman kuma ance mutane biyu biyu allah yake halitta a duniya wata killa ma aljanace tazo masa da siffarta a mafarki dan babu abinda aljanu basa yi dan haka bata ga dalilin da zai sa ta amince wa kanta cewar  itace ba bayan mafarki ne ita a yanzu ma wani sabon tsoro da tashin hankali ya sake lullu'beta ." Jikinta na rawa ta cigaba da magana " idan hauka kake yi kayi maza ka dawo cikin hankalinka?idan kuwa dimuwa ce ta sameka akan mafarkin mai gidanka kayi hanzarin dawowa cikin haiyacinka, dan bani bace wannan ,banza sha sha dakiki kawai dabba wanda bai san kima da darajar mace ba ,kawai akan wani zanen banza zaka jawo mutun zuwa nan alhalin mutane na kallonmu ,ni yanzu babu abinda zance maka sai allah ya isa hannuna daka ta'ba da zubar min da mutunci da kayi  tana gama fad'ar haka ta juya zata bar d'akin taji ya biyota yana qoqarin rikota dan bazai yarda ta gudar masa ba , duk runtsi duk wuya sai ya kaita wajen mai gidansa ai kuwa tana juyo ta dauke shi da maruka  biyu ajere ji kake tass tass !!! ." Nan da nan ya shiga ganin double acikin kwayar idanunshi saboda wani irin hasken daya gilma a cikinsu tsayawa yayi cak dafe da kuncinsa bazai iya tuna lokacin daya sha mari haka ba , a fusace ta shiga nunasa da yatsan hannuta tana huci tamkar numfashinta zai bar gangar jikinta sannan tace "karka sake gangancin kai wannan banzar hannun naka jikina ,jikina mai daraja ne tayi maganar cike da zafin rai da kunar zuciya , jiki a sanyaye ya zube k'asa bisa gwiwowinsa a gabanta yana rokonta da sauri ta fito daga office din tare da murda key ta rufeshi aciki ,ta fito gabadaya zuciyarta na wani irin rawa ganin idanun mutane akanta zuciyarta ce ta karye sai hawaye sharrrr  tasan wani kallo mutane suke mata ,wata killa ma suyi tunanin yayi wani abu daita ne ." Cike da tashin hankali ta soma d'aga kafafunta cikin sauri kamar zata tashi sama Kallo daya zaka mata ka fahimci bata cikin natsuwa da kwanciyar hankalinta, tana fitowa bakin get din ma'aikatan bata sha wahala ba ta samu mota ta fad'a cikin tashin hankali sai da motar ta tashi sannan ta tuna da wata aba subai'a sun yi tafiya mai dan nisa ta sauka a oshodi under bridge, tana tafiya hawaye na bin kuncinta ,ai har abada bazata sake dawowa wannan ma'aikatar da sunan aiki ba, duk yadda zata dojewa zuwa zatayi sai dai a maye gurbinta da wata ." tafiya kadan tayi ta qaraso inda zata shiga mota mai zuwa agege allah ya taimaketa mutun daya yayi saura motar ta cika ta fad'a da sauri suka wuce wani sanyayyen ajiyar zuciya ta sauke dan sai alokacin ta d'an samu natsuwa ta sauka a capito road ta d'auki titin unguwarsu sai dai har lokacin bata daina jin mummunar fad'uwar gaba ba adalilin zanen halittarta data gani ,ahankali ta shiga gidansu tana shiga idanunta ya sauka akan umma data fito da wata qawarta ladin na amadu umma na ganin maryama ta saki fuska tana murmushi  tace   "kar dai sai yanzu kika dawo?". Maryama ta fesar da numfashi tace "wallahi umma sai yanzu na dawo" tô sannu da zuwa amman dai yau kin jima gsky " yau muyi busy ne a wajen aiki gashi yau har apapa aka watsamu sannu da gida ".sannu da zuwa maryama  ya aiki ta sake maimaita wa akaro na biyu ?"alhamd mun godewa allah mun dai kusan qarewa mu huta." " ina wani hutu tunda ga aiki a gabanki Allah dai yasa mu dace kina qarewa ki samu aiki" "Ameen ummah na gode allah ya bar girma ." Ladi na amadu tayi shiru tana kallon maryama , ta d'an rusuna ta gaisheta ta wuce su zuwa bangaren su "kamar maryama ko ?inji cewar ladi" Eh! itace "kai girman dan mutu ba wahala kalli yadda ta girma ,wallahi kam ta girma Kmr fa jiya jiya aka haifeta "ai shine mamakin da nake gata ta girma masha allah har ta kai ga bautar kasa kun tsaida mata miji ne ".? "Masu neman auren suna  zuwa sai dai da zarar anyi magana mai karfi sai su gudu amman dai yanzu ta samu wanda bazai gudu ba ,d'an aminin abban sadam Ke sonta kuma da gaske aurenta zai yi "kash ."! ladi ta fada cike da damuwa ,umma ta kalleta a natse tana cewa "ya naga kin yi wani iri ko akwai wanda zaki nemawa aurenta ne ?ladi ta girgiza kai tana cewa "ko daya wad'an nan ya'yan nawa da duk suka zama abinda suka zama dama lafiyayyu né basu saka rayuwarsu a shaye shaye ba ai sai kayi masu kamu dan naga yarinyar  natsuwa ." "Sosai kuwa maryama akwai natsuwa su kuma allah ya shirya mana su "Ameen ya hayyu ya qayuyum "amman me yasa zaku bawa wani ?bazaki tsaya an bawa d'ana sadam ba ?a gsky sunyi matukar dacewa da juna "wannan sarkin shiriritan ni kaina nayi masa shaawar auren yarinyar amman ganin gashi gata na dauka shima zai wa kanshi shaawar aurenta amman sai naga shi sam bama maganar aurene a gabansa ba ,amman da zaku had'asu da sai kun fi samun saukin hada kayan aure tuwona maina ba wani abun kirki zaku kashe ba "umma  tai murmushi tana cewa "wato auren arha kuke nema ?ladi ta gyad'a mata kai alamun eh ! "ai kuwa sai dai kuyi gaba dan maryama kam sai wanda aljihunsa zai yi kuka" ahankali suka cigaba da takawa suna tautaunawa a tsakaninsu." Aunty na fitowa daga daki ta iske maryama tana zaune tana hawaye da hanzari ta qaraso wajenta tana tmbyrta "Ke lafiya me kike ma kuka ?"wani matsanancin kuka ya sake zoma maryama hakan yasa hankalin aunty ya sake tashi "wai me ya faru ne kike kuka haka ? rarrashinta ta soma yi a tunaninta ko mutanen gidansu suka ta'bota daga dawowarta da kyar ta samu tayi shiru ". "Bari na kawo miki abinci kila kina jin yunwa ta mike ta kawo mata abinci da ruwa sai dai ruwa kawai maryama ta iya sha nan taji zuciyarta tayi sanyi "wai meke faruwa ko abinci kin kasa ci cikin natsuwa ta fad'awa aunty duk abinda ya faru daita yau a wajen aiki "shiru aunty tayi tana dubanta a tsanake kafin ahankali ta soma mgn "zanen mai kama dake princess?." ta gyada mata kai alamun "eh! "to shine zaki daga hankalinki akanshi ? aunty ai ni bama zanen bane tashin hankalina ba  kamar yadda hankalin mutumin ya tashi matuka ,wai shi sai ya kai ni wajen mai gidansa wallahi aunty yau Allah ne kawai ya taimakeni da sai dai wata bani ba ,wama ya sani ko masu satar mutane ko masu shan jini haka kawai yaje ya saceni su zuke min jini ." ."aunty tayi murmushi tace "masu satar mutane da shan jini ne zaa basu office acikin babbar maikata haka? wata killa dai maigidansa mai kama dake yake mafarki kawai shine kuka yi aran gama dashi Ke kuma kika tsorata" maryama tayi murmushi wallahi nayi matukar tsorata dan bazan qara zuwa aiki wannan maakatan ba "baki da zabi princess dole idan an sake buqatarki kije ke dai kawai ki dinga addua kafin ki bar gidan nan "wallahi aunty ina yi ban ta'ba barin gidan nan batare da nayi addua ba ." "To shikenan Allah ya qara tsarewa yanzu dai karki saka damuwar wannan abun a ranki har kizo ki rame dan yanzu ma duk kin canza kin rame ba kamar kwanakin baya ba dama ya lafiyar kura" murmushi maryama tayi" allah aunty ba wani rama da nayi ina after dad ? na fita da safe bangansa ba gashi na dawo ma banji motsinsa ba da alamun ya baya gida ?"bai jima da fita ba "bana son ina gida baya nan duk sai gidan yayi min wani iri gida ya dawo kamar gidan mutuwa"ni kuma nafi son shi haka bakina ya huta kwakwaluwata ta huta dan duk abinda akayi akan idonsa bai masa ba sai ya tanka shiyasa idan ya fita sai naji kwanciyar hankali haka sukai ta hira har Maryama ta wastsake daga damuwar da take ciki ." Shi kuwa bangaren m.malik cikin dauki ya shiga neman layin mai gidansa, daman abinda yasa tun farko bai nemesa ba so yayi yayi masa suprice sai dai kawai ya gansa daita  ,duk da ya rasata yau amman sai da yayi dariyar farinciki ,  lallai mai gidansa dan bawa ne shi da mahaukaci ma ya daukeshi a she dai mafarkinsa zai zama gaskiya ko babu komai a yanzu sun tabbatar ita din gsky ce kuma dole su basu nemanta "ahankali ya zauna akan daya daga cikin kujerun office din hankalinsa yaji ya dan fara tashi sakamakon abinda computer sadawar ke fad'a masa number a kashe take ." cigaba yayi da kiran numbobinsa sai dai amsa daya ake bashi wayar is switch off "oh my goodness wai me yasa ya kashe wayoyinsa?wani yaronsa ya kira ya budesa yana fitowa  direbansa ya taso cike da girmamawa yana qoqarin ya bude masa mazauninsa ya mika masa hannu alamun ya bashi keyn motarsa "yalla'bai ka bari na kai mana "ya fadi haka ne saboda ganin yanayin da yake ciki kai kawai ya gyada masa ya shiga gidan baya direba yaja suka wuce "ina muka nufa yalla'bai?" "Babana esatate zaka kai ni direba ya d'auki hanya, duk bayn second sai ya kira layin a kashe a karshe dai ya yanke shawarar turawa ATA sako kamar haka "Slm sir Please call me sir I have gist for you." tafiya kadan sukayi suka kawo bakin tafkeken get din gidansa ,sai dai kash basu samesa ba dan tun daga bakin get aka sheida masu baya nan "shiru yayi yana tunanin jiya ne fa aka d'aura masa aure kuma ya kamata ace ya tare da amaryarsa "kenan baa nan ya tare da matarsa ba ?yayi wa kanshi tmbyr ." Ko da yake mutun mai tarin arziki haka ai yana da gida bilaadadin duk kusan yasan rabin gidajensa sai dai bai san wanda zai nufa ba ahalin yanzu dole yana bukatar yayi waya dashi kafin ya nufi kowanne daga ciki ,cike da tashin hankali ya bawa direbansa umarnin su wuce zuwa apapa gra yasan dai dole mahaifiyarsa ko cikin yan'uwansa zasu san inda yake tafiya kad'an sukayi suka hadu da wani matsiyacin go slow tsaki m.malik yaja yana dafe kanshi." Bangaren  ata kuwa yana can kwance shame shame ya sha whiskey Kmr yadda ya saba yayi mankas yana ta sharar bacci a kasan d'akinsa wannan dalilin né yasa m malik yaji  gabadaya wayoyinsa  akashe dan sai daya kashe wayoyinsa sannan yayi mankas,hakan bai sa m malik ya hakura ba duk wucewar mintuna sai ya kiran layin mai gidansa amsar daya ake bashi ,ganin har zuwa wannan lokacin bai samesa ba yasa yayi qoqarin kira salim ko suna tare dashi shi kuma kiran na shiga baya dauka haka zalika number hisham ." Wanda a wannan lokacin m.b ,salim ,yaya Ibrahim amar kai har ma da hisham suna tsaye akan ATA cikin tsananin damuwa ,hisham ya fito da wayarsa ya duba number m. malik ya gani bai dauka ba dan nan take ya fahimci magana yake son yi da ATA ya sake kallonsa yadda ATA din Ke kwance wani iri tamkar mara rai ya maida wayarsa cikin aljihu gabdayansu zukatansu cike yake da tashin hankali halin da yake ciki tunanin kawai hisham yake me zai faru idan mami tasan halin da yake ciki dan shi bai san iya kwanakin daya dauka yana shan giya ba sai yau da mb ya kira salim suna tare salim din ne ma ya takura masa yazo ." wayarsa ta sake ringin ya fito dashi ya duba still m malik ne dan haka ya sakata a silet ya sake maidata aljihunsa "ku kama min shi mu daurashi akan bed inji cewar mb daya kai hannunsa jikinsa yana zubar da hawaye "he don't want to loose him at all ,shi bai san ma soayyar mafarkinsa ya kai haka ba wallahi duk tunaninsa da zarar an daura aurensa shikenan komai ya zama tarihi agaresa a she komai zai yi worst ne atare dashi wani irin tausayin abokinsa ne ya lullesa ". "Me Ke damun tunanin adam ne ?he's so much in love with his dream ,what will happen idan bai sameta ba? "zan iya mutuwa for real." salim yaji sautin muryarsa cikin maye yana bashi amsa da haka "farincikina na ganta I just love her with all my heart "gbdy suka suke numfashi suka daurashi akan katifa ya kwanta sharaf yana sauke wani wahallalen numfashi "yanzu me zamuyi mu raba rayuwarsa da wannan damuwar ?" yaya Ibrahim ya fad'a "yana dubansu." Amar ya numfasa yace "ni dai idan son samu ne a rabashi da auren nan na maryam yaji da matsala daya "idan kuma ita yarinyar mafarkinsa ba gsky bace fa ?inji cewar hisham, kawai mu tayashi da addua, yanzu bari mu sheidawa mami halin da'ake ciki saboda idan ya farka karta bari wani ya shigo inda yake ko shi ya fita zuwa koina a tsareshi zuwa na wani lokaci adai samu wanda zai zauan tare dashi da zai dinga kula dashi kamar zai fi "mb ya fad'a yana dauke hawayensa ni bansan wake zuwa siyo masa giya ba dan dai da kanshi bazai iya zuwa ba wallahi muddin naga mai siyo masa giya sai naci uban kowa waye ya qarasa mgnr yana naushin iska ." "kun fa san halinsa, kunsan halin taurin kanshi babu wanda zai hanashi abinda ya ga dama inji cewar hisham "duk da haka dai a samu mutun biyu zuwa uku su tsaya tare dashi wannna karon bai isa ba matsawar bazai daina shan giya ba ya zama dole mu dauki mataki akanshi haba nifa na fara tunanin aljana ce yarinyar mafarkinsa duk suka zuba masa ido " to idan ba haka ba  kamar adam me zai tsaya batawa kanshi lokaci akan wani mafarki diya ko ta uban waye ai zai samu, kawai   aljanna  da yake gani nata salon kenan  ,amamn da yarda allah qarshenta yazo sai muyi 'bata 'bata daita da ayoyin Allah yanzu dai bari na kira mami "inji cewar yaya Ibrahim ." Mami kam dake cikin mutanen da suka zo mata biki suna ta'ba hira acikin damuwa take dan duk wanda ya kalleta yaga yadda take abubuwanta yasan tana cikin damuwa mai tsanani sam sam ma babu kuzari ajikinta kawai she's thinking of abubuwa daywa abu biyu yafi damunta rayuwar adamcy bata san yadda zatayi dashi ba, ga kuma ta uwar maryam da kawayenta suna buqatar amarya ta tare a gidanta kafin su wuce ga ango baya cikin natsuwar da zasu tare,yanzun ma da take zaune addua take allah ya saukowa danta tilo da kwanciyar hanakali da natsuwar zuciya." tana cikin wannan halin wayarta ya fara ringim ta dauka ta duba "sunan yaya Ibrahim ta gani yana yawo akan screen din wayarta da sauri ta dauka cikin tsananin damuwa tace "Ibrahim yaakayi .? "mami adam ne yake cikin wani .."bai kai ga karasawa ba ta katse masa hanzari ta hanyar mikeww tsaye ta nufi kofar fitowa daga dakin dan ba wayr da zata iya amsawa bane a wajen da take ta koma d'akinta tun da taji ya ambaci sunan adam ta fara karanto duk wata addua data iya a can bangarensu kuwa wayar yaya Ibrahim tana loudspeaker har sanda mami tace "yauwa Ibrahim ina jinka yanzu me ya faru da adam din ."? "Mami da akwai matsala "mb ne yazo ya iske shi cikin wani yanani adam yana son kashe kanshi saboda wani banzar mafarkinsa I think ya kamata mu dauki mataki akan wannna matsalar nifa nama fi tunanin mafarkinsa jinu ne ya dace mu sa ayi masa rukiya ya fad'a mata, tashin hankali mami ya qaru ." Muryarta na rawa ta soma furta kalmar "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ."kardai giya ya sake sha ?numfashi ya sauke kana yace "eh mami daman kinsan ya fara sha ne ." Kuka ta fashe dashi tana cewa "shekaranjiya nan ya fara sha ban san me adamcy yake son maida kanshi ba ace mutun bazaiyi tawakali da hukuncin allah ba"mami ki kwantar da hankali in sha allahu komai yazo karshe da ikon allah zamu yaki koma menene da karfin addau ,nifa bansan abun nasa ya kai haka ba sai yau din nan "ya kai Ibrahim na shiga uku ni zulai wani irin jarabawa ne wannan ?"ta fad'a tana sake fashewa da kuka saboda tashin hankali." " yanzu dai mun d'auke shi daga inda yake kwance a kasa mun maidashi kan bed kizo muna son mu wuce muje muyi sallah amaman bama son abarshi shi kadai zamu barshi da salim da amar sai ke idan ya tashi ya ganki a kusa dashi ya fad'a mata "ok ganin nan zuwa "ta fad'a tare da kashe wayarta ta fito tana goge hawaye tana shigowa suka matsa suka bata wuri ta zauna kusa dashi tana fashewa da wani kuka ta riko hannunsa cikin nata ."sosai yake jin sautin muryar kukanta cikin kunnenshi da zuciyarsa "hannunta dake cikin nashi ya damke yana cewa "so ..sorry sweetheart!so sorry for putting you through this it's all my princess fault da bata bayyana min kan...." bai qarasa ba yayi shiru daman maganar can kasa kasa yake fitowa kuka mami take sosai suna bata hakuri ." "Wannan princess anyi shegiyar princess bazan ta'ba yafe mata ba "no no karki sake zagar min ita  kawai ku nemo min ita a duk inda take shine kwanciyar hankalina da samun kwanciyar hankali zuciyata if not I will kill my seif dan bazan yi rayuwa da wannan guntuwar yarinyar ba, ga gara na mutu "ya rabbi anya kuwa ban jefa dana cikin matslaa ba ?kin jefani , ni bana son auren nan tunda kika min auren nan kika jefa rayuwata cikin matsla ai da bana shan komai sai sigari itama na dawo nace na daina shanta yanzu kuwa gbdy komai na samu zan sha ina matukar son yarinyar mafarkina I can't live without her ban ta'ba soyayya ba sai akanta I don't know what's love but I love her with all my heart please give me that love sweetheart ita kawai nake so ku nemo min ita ya fda cikin murya maye ." "Gsky ta tafka kuskuren ba dan kadan ba wajen hada wannan auren to kuma idan batayi masa haka ba me zatayi tunda babu tabbas din samun yarinyar mafarkinsa ? ya Allah ka ceceni ka yayewa dana wannan damuwar da yake ciki ,ya Allah ka kwantar masa da hankali "naunayen ajiyar zuciya ta sauke tare da waigowa bayanta sai lokacin taga duk sun fice sun bar dakin sai ita kad'an da d'anta." ta gyara masa kwanciya tana shafa sumar kanshi dake kwance luf tana tofa masa addua byn ta gam ta runtse idanunta gam wasu sabbin hawaye na zubo mata ."hannun tasa ta goge hawayen sannan ta yunkura ta mike tsaye ta fito zuwa falo nan ma taga babu kowa acikinsu dan haka tayi tunanin kiran layin Ibrahim wayar ta soma ringin alokacin yana zaune zai yi alwala sallar magriba yana d'auka tace "kun wuce sallah ne?" okay to shikenan bari na jirasu sai nima naje nayi sallah na gode kwarai da gaske Allah yayi ma rayuwarku albarka tana gama wayar ta koma cikin d'akin ta zauna tana duban kwakkyawar fuskar danta dake zagaye da saje ." Tafe tafe motar m.malik na moving har suka qaraso karkashin bridge din Liverpool anan suka tsaya cak domin cunkoson ababen hawa dake wajen manya tankokin mai ne ta koina ,su kansu motarsu a tsakiyar manyan tankokin mai take m .Malik yayi kasa kadan da glass din hannun da yake zaune yana gyara zama dan gbdy duk zaman ya gundireshi sakamakon cunkushewa da titin yayi sai ma yaji kamar ya fito ya taka da kafafunsa  ko ya hau mashin zai fiyye masa da wannan zaman da suke ."tsaki yaja ya sake neman layin ATA still dai a switch off yake ya sake neman na hisham kira daya ya dauka ." wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana cewa "yalla'bai barka da wannan lokacin daga can bangaren hisham ya amsa masa da "barka !atakaice "ya kuma akaji da taro allah ya sanya alkhairi jin haka yasa yaji wayar ta gundireshi dan da yasan allah yasanya alkhairi zai masa bazai dauka ba "ammm daman na kira layin mai gida ne baya shiga shine na kira ko kuna tare dashi "eh amman yana bacci "yana gama fad'ar haka yayi disconnecting din kira yana jan tsaki ." m.malik yayi shiru rike da wayar a hannunsa yana mamaki "bacci by this time ? sai dai ya dan samu kwanciyar hankali kad'an najin halin da mai gidansa yake ciki amman tabbas yaji ajikinsa babu Lfy ,a hankali ya motsa bakinsa yana cewa "saed ina ganin idan mun qaraso karshen titin nan mu juya zuwa gida dan bazan samu damar ganin wanda zanje wajensa ba "okay sir ."saed kaga wani maseefafen go slow ko ?wallahi yalla'bai wajen nan kullum a haka yake ko zaka sauka ka hau mashin ya qarasa da kai gida ".shiru yayi yana tunanin maganarsa dan shima tunanin da yayi kenan  yana ganin haka zai yi ya huta da wannan zaman ." Fitowar salim kenan daga massalaci ya ciro wayarsa yana dubawa nan yaga missed call's din m.malik kusan guda goma ajere dan haka ya shiga nemansa alokacin da yake qoqarin fitowa daga motar ya d'auki mashin ya qarasa gida ganin salim ne ya koma ya zauna tare da d'aukar wayar bayan ya d'auka suka gaisa a mutunce ,bayan sun gaisa salim yace "naga missed calls dayawa fatan dai lafiya ?" "lafiya lau daman ina son nayi magana da mai gida ne to kuma muyi waya da yalla'bai hisham yace min yana bacci "eh haka ne bacci yake yanzu haka ma wajensa zanje "to dan Allah kayi min qoqari idan ya tashi ka fad'a masa ya kirani duk da dai na tura masa sako amman nasan ba lallai bane daga tashinsa ya nemi gashi kiran ujila ne "in sha Allahu zan fad'a masa da zarar ya tashi "nan sukai sallama adaidai lokacin da motocin dake tsaye a saman gada suka soma tafiya." wata mota dake dauke da kwantena ta kwaso da gudu ai kuwa kwantainan data d'auko tayi wani tsalle tayo kasan gadan nan mutane dake tsaye a titi suka fara darewa suna ihu da kururuwar kowa ya soma yin ta kansa ,zo kuga gudun ceton rai nan da nan na cikin motoci suka dinga firfitowa  domin ceton ransu m .malik ya yunkura ya fito agigice shi kuwa direbansa kafin ya fito tuni kwantainan ta fado kansu tare da wasu motocin nan take motoci suka lotsa tuni direbansa ya tashi aiki shi kuwa garin fitowa ya ceci ransa kanshi ya bugi gefen wata tanka nan da nan ya zube kasa a sume wajen ya kaure da ihun mutane iri iri wasu kiran Jesus wasu na  kiran sunan allah yayindai mutane bilaadadin sun shiga tashin hankali most especially ganin yadda jini ke mamala a kasa ." ******* skarfe goma sha d'aya daidai mami na zaune shiru a bakin gadonta tare da zabga tagumi hawaye na gangaro wa bisa kuncinta "ta had'a wannan auren ne da zumar kowa karshen komai ga rayuwar tilon d'an a she bata sani ba wata wutar tashin hankali ta kunna arayuwarsa da zuciyarsa "ya zatayi da wannan tashin hankalin daya kunno kai cikin rayuwarsa?addau ce kuma kullum ta Allah tana yi masa babu sallahr da bata masa addua , shi acikin yaranta ma tsameshi take tai masa tashi adduar dabam ." sosai tayi zurfi cikin tunani a yanzu ta yarda aljana ce ta auri tilon d'anta kuma take barazana da rayuwarsa dan dole ta mike tsaye ta nemo masa magani kafin taga karahensa ta runtse idanunta gam tana sauke numfashi,tana cikin wannan halin ya'yanta mata uku suka shigo d'akin dan tunda suka zo biki basu koma gidanjensu ba sai zuwa jibi kowacce zata kama gabanta ,a matukar agigice duk sukayi kan mami saboda ganin yadda taKe cikin  mummunar yanayi dan  suna iya jiyo sautin kukanta gabdynsu  suka zagayeta kowannensu na qoqarin son jin abinda Ke damunta duk da sun san damuwarta bazata wuce akan dan'uwansu bane ." "Ku taimakeni rayuwar adamcy tana cikin garari adamcy nah na cikin wani hali dan'uwanku na bukatar adduaku ,muddin rayuwar adamcy ta cigaba a haka hakika zaku rasani domin zuciyata na daf da tarwatsewa ,ku tayani dawo dashi daidai bazan iya cigaba da kallon rayuwarsa haka ba ."ta qarasa maganr tana fashewa da wani kuka mai ta'ba zuciyata "bazan ta'ba yafewa wannan aljanar ba sai allah yayi mana hisabi daita domin tayi silar ruguza min rayuwar d'a"kiyi hakuri mami in sha allahu komai zai daidaita zamu cigaba da yi masa addaua yanzu   adamcy yana ina dan tun jiya daya sauko ban sake ganinsa ba? ".inji cewar aunty khadija." Cikin murayar kuka mami tace "yana d'akinsa ya sha giya babu yadda yake "hankalin aunty shahida aunty khadija zabiba idan yayi dubu ya tashi a wannan lokacin, cike da kid'ima suka mike tsaye suka fita daga cikin d'akin mami cike da tashin hankali suka nufi saman d'akinsa byn fitarsu mami ta biyo bayansu salim da amar na zaune a falonsa suna jiran farkawarsa suna ganinta suka gaisheta "sannunku da qoqarin allah yayi maku albarka". suka amsa da "ameen mami "halan bai farka bane har yanzu ?eh bai farka ba dan duk bayan minti goma sai mun shiga mun dubashi yana nan kamar yadda kika barshi " allah ya kyauta "ta fad'a tana kutsawa cikin bedroom dinsa ,yaranta na tsaye akanshi suna kallonsa ta shigo "a lissafina awanni shida kenan yana wannan baccin dan bansa tun lokacin daya sha ba "lallai nima na fara tunanin akwai sharrin jini ajikin adamcy idan ba haka ba ina shi ina giya ? "me ma zai kai shi ga shanta? inji cewar zabiba" allah dai ya yaye masa wannan maseefar koma menene bai fi karfin addua ba kuma zamu dage iyakar karfinmu." ahankali ya soma motsi sai dai gbdy ilahirin jikinsa sunyi masa nauyi dan ko d'an yatsansa baya iya d'agawa gashi dai yana d'an jinsu sama sama idanunshi ma yake qoqarin bud'ewa amman ya kasa tsura masa idanunsu da sukayi ne yasa suka fahimci ya fara motsi nan suka kira salim da amar suka shigo atare "kamar yana motsi "suka had'a baki gurin fad'ar haka amar da salim suka qarasa suka hau saman gadon dake kwance salim ya kai hannunsa daidai hancinsa yaji saukar numfashinsa ya daidaita dan haka yace "ya soma dawowa daidai " "Ku dagashi ku zaunar dashi " inji cewar mami suka  dagashi  suka zaunar dashi aunty shahida ta janyo pillow ta mika masu suka amsa suka saka masa a bayansa mami duk ta sallamesu zuwa parlour ta shiga bathroom dinsa ta fito hannunta rike da wata qaramar roba dake dauke da ruwa dumi sai towel ta janyo kujera kusa dashi ta ajiye ta cire masa gbdy kayan jikinsa ya saura daga shi sai boxcer da  tsufan mami hakan bai hanata  aiwatar da nufinta ba wankan towel tayi ma adamcy da kanta ya bude idanunshi da kyar ya kalleta , ta dauko wasu kaya ta saka masa , ta gyara masa kwaciya ta leko ta kira y'yanta atare suka shigo d'akin". Sun sha mamakin ganin abinda mami tayi lalla d'a da uwa sai allah wato abinda take son tayi masa kenan yasa ta korasu parlour adduar take tofa masa dan haka suma basuyi sanya a gwiwa ba suka shiga tofe masa addu'a ,wanda kuma zuwa lokacin wani bacci ne yayi gaba da ATA mai cike da mafarkai da ya saba barkatai marasa kan gado !suka fito daga d'akinsa zuwa qaramin parlour mami suka zauna hira ,anan suka ga ana hasko abinda ya faru cikin akwatin talabijin!! sosai suka jinjina wannan abin wanda har cikin zuciyarsu tunani suke kan halin da ahlin wadan nan bayin allah zasu shiga ? fatan su dai Allah ya jikan musliman dake ciki wannan mummunar tashin hankali." Ana gama gabatar da labarai suka mike gbdynsu suka sake komawa samansa Karfe biyu daidai ATA ya tashi kamar wani mahaukaciya sabon kamu sanadiyyar mafarkan da yayi da princesa dinsa tana masa ihu kan yayi aurensa ya barta har da ikirarin sai ta kasheshi tare da matar da ya aura ,da k'yar suka samu sukai controlling dinsa ta hanyar addu'ar da sukayi cikin ruwa suka bashi ya sha kuma suka shafa masa a jikinsa  sai faman lumshe idanunsa yake ."ga dukkanin alamu hankalinsa ba jikinsa  yake ba sabida maganar da sukayi tayi masa amma sai dai yabi su da ido kawai alamun bai ma san mai suke fad'a ba." Idanunshi ya bude sosai dan da zarar ya runtse idanunshi  fuskarta yake gani ga kuma wani masifaffen ciwon kai da ya sakoshi  a gaba saboda sigarin da yawaita sha acikin kwanakin ! ATA wanda kansa yayi masa nauyi ya dafe kanshi da hannuwansa  duka   hankalin mami da yaranta ya qara tashi ganin yadda yaki cin duk wani abinda suka ajiye masa ,sai dai kawai ya dinga bisu da idanu acikin daren  aka je aka  taho da likitansa dan jikinsa yayi zafi sosai likita yayi masa allurai wadan da zasu saukar masa da zazzabi shima da kyar aka samu ya bari akayi masa". wannan dare gaba d'ayan mami da ya'yanta sun yishi ne cikin hidimar ATA daya kwana cikin mawuyacin hali sun  kula dashi sosai washegari  bayan  yaya Ibrahim  ya tafi sallar asuba yayi ma limamin dake shigowa basu sallah  bayanin akan matsalar ATA wanda hakan yasa tare suka shigo dashi a lokacin mami ma ta idar da sallar asuba sannan kuma ATA ya samu bacci karatu suka farayi masa baji babu gani a wannan lokacin har wayewar gari sannan suka samu ya motsa daga inda yake kwance." nan take suka fuskanci bawai aljanu ne dashi ba,illa damuwa da yake faman dashi akan wani abinda ke damunsa bayan sun tafi liman ya aiko masu da wani ruwan zam-zam cikin gora kan su tabbatar da sun bashi yasha da zarar ya farka da yaddar Allah komai zai zama dai-dai! ai kuwa suna basa ya koma ya kwanta wani nannauyen bacci yayi gaba dashi wanda cikin baccin nashi sai faman had'a zufa yake baji ba gani tsawon lokaci ya d'auka yana baccin kafin ya fardad'o,wanda kuma cikin ikon Allah garas ya farka babu wani alamu komai attare dashi." Sallah suka fara sakashi yayi kafin suka bashi abinci yaci,had'i da bashi magungunan sa na daren jiya yasha nan da nan kuwa wani baccin ya sake gaba dashi sabida akwai maganin bacci cikin magungunansa ,tsawon kwana uku mami suka d'auka suna bashi tsaftatacciyar kulawa shi karon kanshi ya tausayawa halin da suka tsinci kansu ciki adalilinsa ,duk sun zube sun fita haiyacinsu sai dai kallonsu kawai yake yana tunanin  yadda ajiye damuwarsa ya basu farinciki ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 Book 2 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi  byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.        Page 2 Zaune yake acikin d'akinsa ya bala'i surawa bangon d'akinsa idanunshi yana sake zurfafa tunaninsa , acikin kwanakin da'aka d'aura masa aure komai nashi ya sake sauyawa fuskarshi a d'aure ya cigaba da kallon bangon d'akin, sosai rashin maganarsa ya qaru fiyye da yadda yake a abaya zaka masa magana sau d'ari ba zai amsa ba, hatta mami a yanzu da yake cikin tsananin damuwar nan ba wani kulata yake ba haka zata tasa shi gaba da nasiha da kuka amman har tayi ta gama bazai ce mata uhm ba bare uhm ." ransa duk a jagule kamar ya kashe maryam haka yake ji ya huta da muguwar tsanar da yayi mata , gabad'aya bai ga ta yadda zai kawowa rayuwarsa farinciki ba, shi dai yasan muddin yana jin yarinyar amatsayin mata agaresa tabbas haka rayuwarsa zata qare cikin qunci , gbdy yan'uwansa na shigowa zuwa inda yake har mahaifiyar maryam din da basu koma ba ,mrym kuwa da zarar ta shigo yake yiwa yan'uwansa alamar ta bar masa d'akinsa mahaifiyarta kuwa duk sannun da take masa idan ta shigo baya amsawa hassalima kawar da kanshi wani gefe yake dan kamaninta da diyarta nasa shi jin wani irin tsanarta ." Alokacin aunty shahida jiki a matukar sanyaye ta dawo inda fuskarsa take tana cewa "meye haka adamcy ?"ka amsata mana ummu habiba nayi maka sannu" yayi shiru yaki motsawa " ko ka manta wacece ita da matsayinta ne ?sai lokacin ya motsa labbansa   "wacece ita da kuma matsayinta?"cike da matsanancin mamaki aunty shahida Ke kallonsa ko dai kwakwa luwarsa ta ta'bu ne ? kafin tayi yunkurin sake cewa wani abu  taji amon muryarsa cikin zafin rai "you better tell her to leave my room I don't want to see her face ".ya fad'a a matukar tsawace "zai iya cewa tun daga ranar data bar d'akinsa bai sake d'aura kwayar idanunshi akanta ba, yan'uwansa kuwa gaba d'ayansu suka sauya masa fuska." Sosai kwakwaluwarsa ta sake lulawa cikin tunani neman mafuta yana buqatar kawowa rayuwarsa canji da sauki idan kuwa har haka ne dan dole yasan abun yi kafin mahaifiyarsa tayi maganr tsarewarsa da yarinyar, tashi yayi daga zaune da yake ya tura hannuwan sa duka cikin aljihun wondonsa zagaye d'akinsa ya fara kafin ya soma zance shi kad'ai "adam dan dole ka nemowa kanka mafuta to me zanyi ?me zanyi dole dai ina buqatar nayi nisa da rayuwar kowa to ina zan koma ?wata kasa zan tattara na koma ? "ko kuma wani gida zan koma acikin gidajena na cigaba da rayuwata ?yayiwa kanshi tambayar yana cizan gefen lip's dinsa ." shiru yayi yayinda ya koma ya zauna akan katifa numfashi yake saukewa kamar wanda yayi gudun tsare kanshi ya shiga ya mutsawa ."muddin kayi haka baka kyautawa sweet heart ba, zaka sake jefa rayuwarta cikin tashin hankali ne,karka duba kowa ka duba halin damuwar da mahaifiyarka zata shiga a lokaci d'aya ya sauke wani naunayen ajiyar zuciya sakamakon saukar hannun mami da yaji akan sumar kanshi ,wani zazzafan numfashi ya sauke sannan ya kalleta batare da yace komai ba " tunanin ya isa haka ka tashi kayi sallah ". ta fad'a sannan ta ajiye masa flaks din tea ta fito zuwa sallahr magariba ." Wannan halin da ake ciki ya qara sa hankalin maryam ya tashi matuka ,da gaske dai yaya adam baya sonta dan gabd'aya ta fahimci halin da yake ciki duk akanta ne,uwa uba wulakanci da yayiwa mahaifiyarta dan umma  ta fad'awa faiza ita kuma faizar bata boye mata ba ta fad'a mata komai kafin su bar garin "tana kuka take sheida mata" hakika yaya maryam ni kaina banji dadin abinda yaya adam yayiwa ummammu ba, koma menen wannan ai tsaknin ke dashi ne ita meye laifinta zai koreta acikin mutane ?." ada can baya ni kaina yaya adam yana matukar burgeni amamn a yanzu qiyayyar da yake nuna miki da abinda yayiwa ummammu ya dasa wani mummunar tsanarsa mai girma acikin  zuciyata a karshe tace "to yaya maryam ni dai sai dai ince miki allah ya qara miki hakuri zama dashi ? shiyasa tunda suka wuce kullum bata da wani aiki sai na kuka a karshe ta killace kanta acikin 'daki ta kule ta dinga kuka kwana biyu kenan da yini amman bata fito ba tana daki tana faman kuka sallah ne kawai ke tashinta." buga kofar mami take da karfi tana kiran sunanta amman mrym bata bud'e ba ta kira layinta tana ringing amma taki 'dauka daga baya ma ta kashe wayarta gabadaya."wani kuka ta fashe dashi dan ita wallahi da gaske son ATA take so kuma wanda bazata iya rayuwa babu shi ba, dan lokacin da mami ta zatar da hukuncin aurensu dadi taji sosai kawai dai ta boye abun ne acikin ranta saboda sanin halinsa allah ya sani tana matukar qaunarsa bil hakki so wanda bazai misaltu ba, tun kafin tasan kanta take fama da wahalar dakon qaunarshi sai gashi adaidai lokacin da take murnar ya zamo mallakinta ya tsiro da wani sabon salo da nuna kyama ga mahaifiyarta "umma Kiyi hakurin abinda yaya adam yayi miki haka rayuwarsa take karki yi fushi dashi kuka take Sosai tana sambatu ." Tana cikin wannna halin taji ana qoqarin balla kofar d'akin dauke numfashinta tayi ta tsaida kukanta sai dai fa hawaye bai daina gangarowa ba kofar na gama budewa mami ta shigo d'akin gigice ta rungume maryam ajikinta tana tmbyrta "me akayi miki marym da kika dauki matakin cutar da kanki haka ?wasu hawayen masu zafi suka sake zubo mata cikin muryar kuka tace "mami yaya adam ne!"mami ta sausauta rungumar da tayi mata ta zuba mata idanu tana kallonta atsanake "yaya adam kuma ?ta fad'a tare da yin shiru ." Maryam tayi shiru tana shesheka "Kiyi hakuri diyata ki fad'a min me yayi miki ?"still dai shiru tayi kafin ta fad'a mata duk abinda ya faru ."dafata mami tayi kana ta soma mgn "hakika adamcy bai kyauta ba amamn Kiyi hakuri,sai data numfasa kana ta cigaba da magana "ahalin yanzu adamcy sai kina hada masa da addua "kai kawai mrym ta gyada mata karkice zaki janye jikinki dashi sakamakon abinda yayi saboda yanzu ba kamr lokacin baya bane, a yanzu kusa dashi zaki yi ki fara nunawa mijinki kulawa sannan dole ki koyi juriya akan komai daga garesa har Allah yasa muyi nasara akanshi ." " nasanki da hakuri maryam zaki iya yin komai Kiyi qoqari ki fara janyo hankalinsa gareki ni kuma zan cigaba da addua in sha Allahu Allah zai sausata masa wannan zafin zuciyar" sannna zan kira ummanki da kaina na bata hakuri .sannan shima adamcy dole ya kirata ya bata hakuri dan haka kar na sake ganin kinyi kuka ko kinsa kanki cikin damuwa idan ba haka ba zamu samu matsala still kai ta gyada mata tana goge hawayenta ,babu laifi ta dan ji sanyi aranta jin zatasa ya kira mahaifiyarta ya bata hakuri ." Bayan fitar mami daga d'akin tashi maryam tayi tai wanka ta shirya cikin atafa Yellow me flower green ta dauko veil green ta fito zuwa parlour'n tayi breakfast sannan ta shiga neman layin ummanta Allah ya taimaketa bugu daya ta dauka  ta gaisheta  ''maryam me ya samu muryarki haka ?"bana dan jin dadi ne jiya da ciwon kai na kwana gashi banyi bacci ba" "sannu Allah ya sawake, kinsha magani?"eh na sha sukai shiru can maryam ta cigaba da magana "umma dan Allah Kiyi hakuri da abinda ya faru " "Ai maryam ban san wannna mijin naki dan iskan mara mutunci bane sai daya gwada min cewar shi kwallon tattacce ne,wato giyar kudi na dibarsa shiyasa zai taka duk wanda yaso to wallahi ni bazan taku ba "dan girman allah umma Kiyi hakuri mami ma tace zai kiraki ya baki hakuri "wa ?wannan kwallon shegen ne zai kirani ya bani hakuri ?ai irin tarin qiyayyrki da nagani acikin kwayar idanunshi bazai sa yayi ba "karki ce hka umma tunda mami tace zai kira ki zuba ido kigani zai kira "to wallahi wallahi wallahi nasan adamu bazai kirani ba ko mutuwa zanyi bare ma ya rike hakurinsa bana buqata." shiru mrym tayi cikin rashin jin dadin saurin rantsuwar da mahaifiyarta tayi ."sai dai hakan bai sa taji tsanarsa a zuciyarta ba ."yaushe ne tariyarki ko a gidan zaki cigaba da zama ?ban san yaushe bane amamn nasan mami zatayi komai akan haka "to walalhi a san abun yi dan bazan sake lamuntar wulakanci ba bayan wanda akayi min "ko da zinari aka kerasa dan ubansa  idan da wulakanci dole a raba auren dan bazai yuwa ba ni uwarki ban sha wahala a gidan miji ba ,ba zai yuwu tun da kuruciyarki ki fara hadiyar bakinciki d'a nmj ba ". "ai na dauka abun nashi na mutunci ne na yarda da zabin yaya ashe tantiri ne ,da shegen kansa Kmr ball hankalin maryam duk ya tashi sai hakuri take bata"ke wai hakurin me kika bani ai murna zakiyi tunda  daman bakya son aure gara araba auren tun baa je koina ba kar azo ana cewa Kiyi hakuri saboda ya'ya ."mrym ta sauke wani wahallen numfashi ."aranta tace umma bazaki gane yadda karfin soyayyarsa yake kwance acikin zuciyata ba "dan dakatawa umma tayi taji me zata ce sai dai shiru tayi batare da tace komai ba ,a tunanin umma ko maryam bataji abinda ta fad'a bane yasa taja bakinta tayi shiru dan haka ta soma fadin hello hello kina kina jina kuwa .?" dan numfashi taja ta sauke tana jin yadda soyayyar ATA Ke kwarara ajinin jikinta "maryam !Na'am umma!" kinyi shiru ko kina son zama dashi ne da wannna mugun halin nashi ?"wani numfashi ta sake saukewa "umma Ke ba wacce zan boyewa bace tunda ke mahaifiya ce ko babu komai zaki tausaya min tayi shiru tana faman sauke numfashi cike da zaku wa ummah tace "uhm ina jinki ! "allah ya sani umma na dai nuna maku bana son aurensa ne a zahiri amman a bad'ani  ina matukar qaunar yaya adam so wanda zan iya rasa raina akanshi "inna lillahi wa ina ilahi rajiun shikenan yayi galaba akainmu na shiga uku ni habiba madadin mu juya shi shine zai juyamu sai ta fashe da wani irin kuka tana kiran ta shiga uku ." rarrashinta mrym tayita yi a kashe tayi mata sallama ta kashe wayar ."tunda ta kashe wayar take rike da wayr a hannunta cike da damuwa ta rafka uban tagumi diyana ta shigo assalamu alaikum shiru mrym bata amsa ba kasancewar ta lula duniyar tunani dan girgiza ta tayi ,a sanyaye ta dubi diyana "maryam lafiya kuwa "?murmushin yake tayi tace "lafiya diyana "Aa mrym karki min karya tunani fa na samu kina yi ki fad'a min gsky me Ke damunki amarya?."murmushi ta sake yi duk yadda diyana taso taji damuwarta taki sai ma shigo da wata hirar tayi byn tafiyar diyana ta kira nana hauwa'u hira suke kowannensu na fad'awa danuwansa yadda yayi kewarsa  ." *** ATA na tsaye a gaban mirrow yana kallon sansar jikinsa ya rame sosai ,kallo daya zaka masa ka fahimci irin ramar da yayi wanda Ke tattare da tsananin damuwa tsawon lokacin ya d'auka tsaye yana kallon kansa ta mirrow kafin daga baya ya sauke naunayen ajiyar zuciya ya janyo wata qaramar  stood dake gefe ya zauna hannushi ya d'aura a saman faffaad'en qirjinsa yana shafa kwantaccen gashin qirjinsa hade da lumshe tsumammun idanunsa ,shi kansa yasan duk matar data mallakesa matsayin mijinta bak'aramin lucky tayi ba ". cike da sanyi jiki ya soma  shafe jikinsa da body lotion yana qoqarin binne dukkanin wata damuwa da tunanin ,a yanzu yasan bashi da wata damuwa ko tunani sai na rashin princess amman yana jin  lokaci yayi da zai raba kanshin da tunaninta wani dogon tsaki yaja yana furta "muguwa daga yau babu ni babu tunaninki ,mikewa tsaye yayi cikin tafiyarsa ta kasaita ya nufi wordrobe dinshi dan saka kayan shiryawa yayi cikin wasu had'add'un kananan kaya blue jeans with white t shirt " wani irin kyau kayan yayi masa na d'aukar hankali, ya sake komawa gaban dress mirrow ya d'auki turare ya feshe ilahirin jikinsa sannan ya kwashi wayoyinsa da sukayi kwanaki hud'u akashe ya kuna." nan da nan sakonni sukai ta shigowa ya zuba hannunsa daya cikin aljihun wandonsa "ya sanya silifas fari sol ya fito yana taku kamar baya son taka kasa a natse yake saukowa daga step koda ya gama saukowa da maryam idanunshi ya soma cin  karo tana zaune sanye da atamfa ja kayan sun yi mugun haskata abuka ga farar mace sai dai kallo daya yayi mata ya dauke idanunsa daga kanta yayi tamkar bai ga wata halitta a wajen ba ya maida hankalinsa inda mami Ke zaune rike da jarida ita kuwa mrym idanunta kyam akanshi har bata son kifta idanunta idan tana kallonsa wani abu take ji yana fexgarta mai kama da shoking." jikinsa ya basa idanunta na kanshi dan haka ta kasan idanunshi ya kalli inda take tare da jifanta da wani irin kallo wanda yasa tayi saurin dauke kwayar idanunta akanshi ta sunkuyar  zuciyarta na wani irin luguden bugu ,tana son ta gaishesa amman tsoro da firgici sun taru sun hana , ya cigaba da taku cike da izza da jin kai da jin shi wani ne ya qaraso ya ajiye wayoyinsa a kan qaramin tablet dake ajiye a gaban mami ya zauna a kujerar da sweetheart dinsa take zaune ya daura kansa kan cinyarta batare da yace uffan ba ". Mami ta'ajiye jaridar dake hannuta wanda tun soma jin kamshin turarensa da takunsa ta daina karatu da take muryarsa a kasalance yace "gud afternoon  my sweetheart"ta daura hannuta akan kwantaccen sumar kansa tare da fadin" afternoon  my adamcy fatan ka tashi lfy ? ya dan tabe baki "nut bad !" maryam dake zaune a wajen tamkar mutun mutumin zuciyarta banda bugawa babu abinda take tsabar firgici ita kanta tana tunanin yadda zaman aure zai kasance a tsakaninsu ta koina ta duba matsala ne tattare dashi idan aka barta da matseefaffen tsoron da take masa ma kawai ya isa ya kasheta a gidansa mutun sam babu saukin kai hatta mahaifiyarsa shan kamshi yake mata  ." ATA bai sake cewa komai ba ya dauki daya daga cikin wayoyinsa daga kwance da yake yana duba sakwanin mutane da akayi ta turo masa a cikin kwanaki hud'u data gabata sakon m.Malik ne na farko farko ya tsurawa sakon ido yana karantawa a hankali yana jin wani iri a gbdy ilahirin jikinsa lumshe tsumammun idanunshi yayi kana ya soma qoqarin nema layinsa wayar tana ringing baa dauka kusan sau biyar ya kira wanda a dabiarsa baya kiran mutun sama da sau daya yayi shiru yana cigaba da kallon sakonsa "adamcy nah!"mami ta kirasa cike da kulawa." "Hakika mahaifiyarka tayi .."stop sweetheart !" ya fad'a yana kai idanushi inda maryam take zaune tana kallonsa Kmr zata cinyesa wani mugun kallo mai hade da harara yayi mata wanda yasa ta mike tsaye da sauri ta nufi hanyar dakin ,mami ta sauke numfashi tana cewa "me yasa zaka korar min yarinya ?"idan ba rashin kunya irin nata ba da munafurci zaman me take ?"kuma ma ni bana son kina min fad'a a gabanta ai sai ta qara raina ni ."wa ya fad'a maka fad'a zan maka "?ni babu fad'an da zan maka hasalima  rokon gafararka zanyi adamcy nasan na cutar da kai akan auren nan ." "Adamcy bani da wani zabi ne yasa na yanke wannan hukuncin akanka wanda bansa cikin maseefa zan jefa rayuwar d'ana ba." ka yafe min "haba sweetheart ki daina bani hakuri da neman yafiyata  wallahi baki min laifin komai ba "wallahi nayi maka laifi tunda gashi a fushin da kayi dani yasa ka min hukunci mai zafi da radadi na sha wahala sosai acikin kwanakin nan da ka jefa rayuwarka cikin maseefa "wannan bashi yake nufin nayi fushi dake ba " yayi maganar Kmr zai yi kuka ". "Shine mana idan ba fushi kayi ba me yasa zaka min hukunci da shaye shaye bayan kasan shine abu mafi muni da zai kassara min rayuwa ?shiru yayi kawai yayinda maryam ta lallabo ta fito daga cikin dakinsu ta rabe tana son taji tautaunawarsu "dan allah karka sake kai giya bakinka "shiru ne dai ya sake biyowa baya yayinda mrym ta sake kasa kunne sosai ko zataji mami ta cigaba da mgn "ka min alkwari adamcy bazaka sake kai giya da duk wani kayan shaye shaye bakinka ba " "Naji !" "Ba maganar kaji ba ka bud'e baki kayi min magana "nayi miki alkwarin bazan sake shan giya ba daman ni ba mashayinta bane damuwar da zuciyata take ciki ne silar fara shanta na bar giya har abada amman zan sha sigari."mami tayi shiru tana duban fuskasa "wato dai shi fad'i ka hutu ne kome zai faru sai dai ya faru amman sai ya fad'a abinda ke ranshi ahankali taji ya kamo hannunta cikin nashi tare da tsaida kwayar idanunshi akanta "sweetheart ki yafe min domin na kasa miki biyayya akan abinda kike so nima ba laifina bane ,wallahi da zan iya tursasa zuciyata da zan so yarinyar nan ko dan saboda darajarki ." Ta zare hannunta cikin nashi ta daura a sumar kanshi tana cewa "na yafe maka duniya da lahira" "daman kuma mami ba me iya dogon fushi da tilon d'anta bace dan tun yana yaro idan yayi mata laifi tayi fushi dashi tofa dare nayi zata tashi tayi alwala tai nafilfili da masa addua tare da nemammansa sauki da afuwa a wajen Allah shiyasa rayuwarsa ta cigaba, dan tasan a yadda Allah yayi sa da baud'ad'dan hali irin wannan tace zata yi fushi dashi to rayuwarsa zata lalace rayuwar bazata masa kyau ba kuma akarshe dai itace acikin matsala cike da kulawa tace "adamcy  me kake son kaci akwai dish iri iri akan dinner wanda matarka mrym ta shirya maka." turo baki yayi cike da izza har zai yi magana " kome ya tuna sai Kuma ya fasa cewa komai sai dai yaji zafin mgnrta matarsa a ina shi baya son ana had'ashi da yarinyar aure dai an daura bashi da yadda zai yi amman sai ta gwamaci mutuwa da rayuwa dashi da kanta zata zo tace araba auren idan taji wahala mami ta tsurawa fuskarshi idanu kana tace"adamcy nah kayi shr "ya lumshe idanunsa kawai " muje kaci wani abu , ahankali ya ware idanunshi akan mami yana dubanta sannan ya motsa labbansa da kyar yace "sweetheart  na koshi fita ma zanyi yanzu ....." "fita zakayi byn baka sakawa cikinka komai ba ina fa hankalce da kai  duk kwanakin nan bakason cin abinci, ina zaka ma tukuna da naji kace fita zakayi byn kana cikin hutun angonci ?ta fad'a tana hade fuska tamau hade da zuba masa idanunta."ya d'an ytsina face dinsa har dimple dinsa ya lotsa" kyawunsa ya sake bayyana" ya mike daga kan cinyarta ya zauna sosai shima yana kallon yanayin Sweetheart dinsa yana jin soyayyarta  fiyye da komai  "yana sonta baya son damuwarta, itace duniyarsa sannan itace ke tattare da duk wani farincikinsa tana tsantsar sonshi da nuna masa duk wata kulawar da uwa kad'ai zata iya yin haka kawai inda tayi masa ba daidai ba hadashi aure datayi da mrym shima kuma ya yafe mata yasan batayi hakan dan kuntatawa rayuwarsa  bane ." Hannuta ya kamo duka cikin nasa ganin yadda ta damu muryasa a sanyaye kmr koda yaushe  "am so sorry my sweetheart zan dan fita ne amman muje zanci tayi murmushin jin dadi "alhamdulillah! ta furta acikin ranta da alamun adamcynta ya fara dawowa daidai tace" kai ko hade da dan dungure masa kai " kai komai zakayi sai kayiwa mutun kwalisa ai naso ace mafarkinka gsky ce ta canza min kai byn ta canza min kai ta juya ka son ranta "haba sweetheart kina ganin akwai wannan matar da zata iya canza miki ni daga yadda nike ko juya ni ?akwai mana idan nmj na son mace babu abinda bazai iya yi akanta ba "banda wannan d'an naki dan bazai jiyu ba duk son da zan yiwa mace bazan ta'ba bata wannan chance din ba ." "Allah ya shirya min kai" ta fad'a tana d'aga murya ta kwallawa mrym kira ". ATA ya yatsina fuskar sannan ya langwa'bar da kai  yace "sweetheart ki barta kawai  ki zuba min da kanki nafi son naci daga gareki dan ma banson wahalar dake ne da sabon girki zaki min ya karasa fadar maganar yana had'e rai ,mami ta dubesa ta sake yin dariya cike da jin dadi tace "Allah ya shirya min kai adamcy " "Ameen !ya amsa yana kashe mata idonsa daya " yau kawai ka wanke min zuciya ka sanyani ciki farinciki mara misaltuwa allah yayi maka albarka yasa ka gama da duniya lafiya ." byn ya gama cin abinci duk da ba wani abin kirki yaci ba "amman hakan ya yiwa sweetheart dadi, ko ba komai ya dan saki ranshi ba kmr kwanaki ba. wayarsa ce ta karade parlour da qara wanda tun soma cin abincinsa yake jin ringing dinta amma ya" share, ahankali yasa hannu ya dauki wayar yana kallon screen din wayar " sunan mb ya gani rubuce yana wayo "tabe baki yyi kana ya manna wayar a kunnenshi ."Mb najin alamun an daga wayar cike da natsuwa muryarsa babu wata alamun damuwa dan daman kuma salim ya sheida masa ya samu sauki yace" yayi angon maryam da girma kujerarka ." ATA yaja tsaki yace" ya'akayi sarkin matsala.? bangaren mb kuwa shekewa Yayi da dariya  sannan yace" meye abun tsaki malam ka saki jiki ka morewa angonci"enough mb !"banaso I don't like it please "shiru sukai gbdy kafin ATA ya cigaba da mgn kana ina yanzu ? "okay kazo yanzu , eh zaka iya zuwa ka jirani a waje kuma karka sake kayi min westing time dan nasan halinka da son jikin tsiya fuskar sweetheart dinsa yake kallo har sanda ya gama waya sannan yace mata shi zai fita sai ya dawo tayi masa a dawo lfy " . mikewa yayi tsam cikin tafiyarsa ta kaisata ya nufi hanyar kofar fita ya daura hannushi kan handle din glass door mami ta kira sunansa "adamcy nah !ya juyo yana dubanta tace "kar kade fa sannan zan turo maka number mahaifiyar mrym idan  ka fita  ka kirata  ka bata hakuri  kaji bai son wani jan mgn dan hk   ya gyada mata kai  tare da cewa " love you sweetheart ya sake juyawa ya  murda kofar ya fice wani irin farinciki ya sake lullube mami tasan ba qoqarinta ba ne karfin addua ne kuma ta lura tunda ya sha tufin limamin nan ya sauya kad'an ba kamar kwanani ba ."yana fitowa masu tsaronsa duk suka mikewa zagaye dashi yana tafiya suna zagaye dashi yana masu bayanin inda zashi har ya qaraso bakin gidan baba babba dan tunda aka samu matsalar nan basu had'u ba shi." Wasu daga cikin masu tsaronsa suka tsaya a waje wasu suka bishi zuwa ciki a babban parlour'n ya sameshi byn ya gaishesa ya zauna shi kansa baba yaji dadin ganinsa kuma hankalinsa ya kwanta yayi masa nasiha akan zama da iyali da kuma hakuri da rayuwar duniya sun dan jima suna tautaunawa ATA yayi masa mgnr nuzla "ku rabu da yarinyar nan ,na ma fadawa kowa su cireta aransu tunda ta zabi wannan  rayuwar kenan bata da bukatarmu "bazaa yi haka ba hakuri dai zakayi baba in sha allahu zaa san abunyi "karka ta'ba kudinka adamu akan nuzla tunda ita da kanta ta zabarwa kanta haka ni da zaka maida hankali akan hindu ma sai nafi dadi ." ATA bai boye baba babba komai ba akan hindu abubuwan da suka rincabe ne yasa ban nemi naji yadda ake ciki ba kuma duk kwanaki nan wayoyina a kashe suke nasan da zasu nemeni  amman dai idan abubuwa sukai sauki zan kira naji yaake ciki dan dole nasan hindu taje prison domin zargi sun tattaru akanta " Allah ya kyauta ya shige mana gaba yaran yanzu ne ka haifesu baka haifi halinsu ba allah ya shirya mana gbdy kiran mb ne yasa yayiwa baba babba sallama ya mike ya fito tsaye ya iske Mb shi kadai jingine da jikin motarsa hannuwansa rungume da kirjinsa  ya mikawa ata hannu suka gaisa ." daya daga cikin motocin ATA yansanda masu farin kaya suka bud'e masu suka shiga yansanda dss suka soma yin gaba sannna motar da ata yake ciki wasu motoci guda uku abayansu suka fice daga cikin gidan sai da suka hau titi sosai sannan mb ya waigo ya tmbyesa "wai ina muka nufa ne ? gidana dake ikoyi "me zakayi a ikoyi by this time kai da baka da lafiya ?"me ya sameni?ya fad'a yana jiransa da wani irin kallo kai ma kasan baka da lfy amman dai yanzu naga alamun ka samu sauki "tsaki yaja yana qarawa ." "fad'a min abinda zakayi a ikoyi dan yamma tayi kasan wannan hanyar babu sauki sai na kira madam na sheida mata karta ga na dade ban dawo ba ta dauka ko wani abu ne wani tsaki ata yaja "ku dinga jin tsoron mata kamar su suka kawoku duniya ni yanzu akwai macen da zan tsaya fadawa inda zani da dalilin jimawata a waje ?"never babu ita wannan macen a duniya ."Mb yayi murmushi kawai "bazan ce komai akan wannan ba saboda baka zauna da mace kasan dadinta ba sannan baka da wani experience na zaman aure zamuyi wannan maganar amman sai anan gaba idan ka zama cikakken mai gida ." wani tsaki ya sake ja tare da kiran "nonsense sau kuyita yi tunda kun zama bayin mata kai ma zaka zama bawan mace ne muje dai zuwa ."a natse ya cigaba da motsa lip's dinsa "wani sako na gani daga m malik to nayita kiran wayarsa baa dauka ba shine naji hankalina bai kwanta ba nake son naje naji me sakon yake nufi, hakan naji sakon ya tsaya min arai ,sakon ma yayi three day's da turowa ."Allah yasa lafiya shiru kowannensu kafin daga baya suka cigaba tautaunawa wanda kusan duk akan rayuwar da ATA ya jefa kanshi ciki ne ." suna cikin tafiya daya daga cikin wayoyin ata ta fara Ringim ya dauka ya duba sunan aunty khadija ya gani kamar ba zai dauka ba sai kuma ya dauka tare da cewa"kanwa yaaakayi fatan ba da wata matsala kika zo ba ?gsky adam kayi mugun rainani kema Kinsan shishigi kawai kikayi kika rigani zuwa duniya amman duk da haka dai kece akasana "tunda kasan da haka ai shikenan ya karfin jikin naka "daman bani da lafiya ne "baka dashi mana amman yanzu na fahimci ka samu lafiya yanzu daman na kira ne akan abinda kayiwa ummu habiba wacece haka kuma "bangane wacece haka ba ?ummu habiba din ce bakasani ba?" "kiyi maganarki kai tsaye dan bangane ko wacece ba shi yasa nace haka "to mahaifiyar maryam "tsaki yaja yana sauke numfashi sai lokacin ya tuna mami tace ya  kira "Adamcy ya dace ka kira mahaifiyar maryam ka bata hakuri ."akan wani dalili kenan ?" akan abinda kayi mata mana "ni bansan nayi komai ba" idan kayi haka baka kyauta ba dan gsky abinda kayi yayi tsauri dayawa amman zan ari bakinka naci maka Albasa" ni dai ban sakaki ba idan zakiyi Kiyi da sunanki karki yi da sunana yana gama fadar haka ya katse kiran ."mb ya dan waiga ya kallesa "kai mai yasa baka son gsky?" ka bada hakuri shine zai zama wani aiki "amman kai zaka bawa wani labarin halina bazan ta'ba bada hakuri ba ." "amman ita wannan ai tmkr mahaifiyace adam yadda zaka girmama mami hk zaka girmamata "wannan  raayinka kenan . "dole fa ka sauya yanzu bazai yuwu ka dinga bin raayin zuciyarka ba kana aikata ba daidai ba " dan allah malam  karka damu rayuwata raayinka dabam nawa dabam hakuri ne bazan bayar ba idan dole sai na bayar  wallahi sai  na saki yarta inga ta tsiya  " a fusace yake maganar yana kaiwa nan yaja tsaki sake girgiza kawai kai  mb yayi tare da yin shiru tafiya mai dan nisa sukayi suka qaraso bakin get din gidan  securities na ganin motocin ATA sukai saurin bude masa tafkeken get din ." Ahankali suka shiga sukai parking a haraban gidan kusan atare suka fito cike da girmamawa suka shiga gaishesa inda yake tmbyrsu m malik nan suka sheida masa abinda ya faru babu bata lokaci ya tmbyi hospital din da yake suka fad'a masa suka koma cikin mota suka fice ."ATA ya shiga tashin hankali matuka lokacin da yake iso cikin dakin da m malik Ke kwance  yana kallonsa rai hannun Allah.abakin matarsa yake jin qarin bayanin yadda abun ya kasance hawaye na zuba daga idanunta ". shiru kawai ata yayi zuciyarsa cike da tashin hankali" yanzu mai likitoci suka ce ?"wai sai dai a fita dashi waje ya gyada kai tare da cewa "ku shirya at any time zaku iya wuce yana gama fadar haka ya fito daga cikin dakin zuciyarsa cike da tausayawa ,matarsa ta biyosa tana masa godiya. da tunanin me m malik yake son fad'a masa ya baro hospital  sai tunaninsa ya kai ga mafarkinsa sai kuma yaji ba haka bane menene abinda zai fad'a min haka yayita aikawa kwakwaluwarsa tmby karfe takwas suka dawo gida mb ya shiga motarsa ya wuce gida shi kuma sai da yayi magariba da ishai sannan ya nufo gidan mami  ." da kyar ata yake daga kafafunsa a  natse ya sanya hannu shi ya turo kofar falon tare da sallama akan lip's dinsa ,mrym na ganinsa ta  lumshe  idanunta  sakamakon kamshin turarensa da ya bugi hancinta dan ta gefensa yabi ya zauna a kusa da mami yana kiran "washiii Allah !" sannu ka gaji ko  "wallahi  sweetheart ya gida ?daga hk bai sake cewa komai ba yayi shiru "lafiya dai ko naganka wani iri ? "ba lafiya ba sweetheart ya fad'a sanda yake gyara zama . gbdy mami ta tattara hankalinta garesa " "wallahi sweetheart wani tsautsayi ne ya samu wani babban yarona maganar da nike miki ma sai an fitar da dashi waje anyi masa aiki a kwakwaluwarsa "suballah mami ta furta nan yayi mata bayani komai "ai kuwa mun gani a labarai lallai dole matarsa ta shiga damuwa shi km direbasa Allah ya jikansa ta qarasa mgnr  mami tayi wa mrym alamar tayi masa sannu da zuwa "yaya adam !ta kira sunansa ya bude idanunshi dake runtse ya zuba mata" barka da dawowa ta ambata tana kallonsa bai amsa ba kamar yadda bai dauke idanunshi akanta ba "Allah ya qara kiyayewa shi kuma allah ya bashi lafiya "still dai bai amsa ba illa karfin halinta da ya gani ." " mrym kawo masa ruwa ya sha ta tashi taje ta kawo masa "ga ruwa yayi mata banza dole ta ajiye a kusa dashi tana jin fad'uwar gaba  bayani ya cigaba yiwa mami tana jimami bai sha ruwan ba ya sake lumshe tsumammun idanunshi byn Kmr second biyar  ya bude idanunshi yaga idanun maryam kyam akanshi tana kallonsa kwayar idanunta cike da qaunarsa wani abu yaji ya tokare masa makoshi mikewa yayi tsaye dan baya son ya sake yin wani abu da zai ta'ba zuciyar sweetheart dinsa "sweetheart sai dai safe "allah ya tashemu Lfy ya nufi step bayansa tabi da kallo har ya bacewa ganinta gbdy ya tafi da rayuwarta  bata son abinda zai sa tayi nesa dashi ." Yana tsaye a dakinsa yana kokarin cire kayansa yaji anyi knocking cike da mamaki  ya qarasa yana balle maballin gaban rigarsa ya bude kofar , daya daga cikin masu aikin gidan ne hannunta rike da wani qaramin tire dake dauke da glass cup an rufe sbd sanin halinsa ta rusuna cike da girmamawa sannan ta mika masa yayi shiru yana dubanta tare da mamaki, ganin yadda yake kallonta tai saurin cewa "hajiya ce tace na kawo maka jin tace mahaifiyarsa ce ya kar'ba ya maida kofar ya rufe ,  madara  ne mai sanyi ya kai bakinsa ya fara shan  kad'an  wani dadi ya ji dan  har sai da kunnensa ya motsa dan hk ya sake kai bakinsa ya shanye ya ajiye  cup ya soma cire kayansa ." tabawa mai aiki ta nufi inda maryam take tsaye tana jiranta tana ganinta tasan adduarta ta karbu tai murmushin jin dadi tana dafata tana cewa  "bai miki tambayoyi ba "yana shirin yi nace hjy ce ta aiko ni" da kyau na gode  sosai tabawa mai aiki ta kama gabanta "ya kwashe kayansa ya zuba a basket ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito ya sanya kayan bacci mai budaden gaba  ya qara karfin ac dakin  kwanta ya lullube rabin jikinsa ya canza wutar dakin sai dai  ya kasa runtsawa  m malik ne ya fado masa ya tashi ya zauna ganin tunanin nason hanshi bacci ya yaye bargon daya lulluba dashi ya sauko ya dawo falo ya kunna sigari yana  zuga Ahankali  tunani sosai yake yana bukatar sanin abinda m malik yaso fad'a masa sakonsa kuwa ya karanta yafi sau goma amman ya kasa fahimtar akan me ye ?dole dai ya jira har zuwa lokacin da zai dawo norma. ****** Yau asabar wanda yayi daidai da  kwanaki  shida kenan da aurensu ata Wanda ya kama a lissafin hjy zulfa'u Gobe ne nana hauwa'u zata tare a gidanta hisham yana kwance akan kujera mai zaman mutun uku sai ga hjy zulfa'u ta fito daga dakinta ta kai idanunta kan agogon dake manne a parlour'n karfe goma har ta wuce gashi tun da nana hauwa'u take gidan a parlour'n yake kwana baya shiga dakin da take sai dai idan zai dauki wani abunsa mai mahimanci ranta a bace tace " ka tashi ka shiga daki ka kwanta ka wani zo ka kwanta anan ka bar nana hauwa'u ita kad'ai" ." babu mutsu ya mike tsaye dan bai son damuwa har yayi taku uku ta tsaida shi ta soma magana "hisham ka kular min da yarinya kada ka wulakantar min da 'ya idan na lamunce komai banda wulakanci bai tsaya jin kalamanta ba dan idan ya tsaya ya cigaba da ji zuciyarsa zata tarwatse A natse ya tura kofar d'akin ya shiga tana zaune aka katifa ta jingina bayanta da abun gado ya zagaya dayan bangaren ya samu waje ya kwanta bai jima da kwanciya ba wayarsa ta dauki sautin qara ya d'auka ya duba ganin sunan dake wayo akan screen din wayr ne yasa shi ya zabura ya miki zaune yana daukar wayar tare da kiran sunan da dan karfi "nuzla !" Kina ina ? tun da ya fara wayar ta zuba masa idanunta kawai tana kallonsa yayinda idanunta ya ciko da ruwan hawaye "karki damu nace miki ganin nan zuwa ki tsaya a wajen ya qarasa wayar yana bude kofa ya fito zuwa haraban gidan yana qoqarin shiga motarsa qarar tada motar ya janyo hankalin hjy zulfa'u dake tsaye tana shirin kwanciya ta yaye labulen window taga hisham ne kallon yadda yaja murfin da karfi ya rufe da yadda figi motar zai nuna maka da baya cikin haiyacinsa." "Ya allah ka shirya min hisham ina kuma zashi adaidai wannna lokacin ta tambayi kanta tana jin faduwar gaba hankalin hajiya zulfa'u yayi matukar tashi dan haka ta kasa kwanciya  ta fito daga dakinta ta shiga dakin da nana hauwa'u take ."take taji zuciyarta ta karye dan koda tashiga dakin kuka take sosai tamkar ranta zai fita duk yadda taso daurewa ta kasa ta fad'a jikin mumy da kyar ta iya daure abinda take ji .mumy ta shiga rarrashinta da kyar ta samu nana hauwa'u tayi shiru ." "Har abada bazaki yi danasanin auren hisham ba muddin ina raye sai kin zama tauraruwa a gidansa ki qara hakuri ,amamn idan har kika ji bazaki iya zama dashi ba ki fad'a min aurenku bazai qara koda second daya ba wannan kalmar dake fita daga bakin mumy yana mata dadi da sanyaya ranta a duk sanda ta furta hakan ma yana sa ta danne duk wani abu da take ji dan tasan ba cuta tasa ta hada  auren da danta ba ."wani tausashen murmushi ya subuce mata sosai take jin dadin kalaman mumy tana ganin yadda abun zai zo masu da sauki ta hanyar mumy yanzu ya kike jin zamanki kina ganin zaki cigaba da rayuwa da hisham ?ta gyda mata kai . "Yauwa diyar albarka allah yayi miki albarka Ameen ta fad'a tana jin qaunar mumy acikin ranta "yanzu fad'a min ina hisham ya tafi ?shiru tayi tana neman abind zata fad'a mata domin ta kareshi a wajen mumy byn Kmr second biyu tace "na dai ji yana magana akan wani contract "contract? mumy ta tambaya nana hauwa'u ta sake gyada mata kai tana sunkuyar da kanta kasa mumy tayi mata sai da safe ta juya idanunta ta zubawa mumy har ta fita daga dakinta ta lumshe idanunta "bata ga abinda nuzla ta fita ba da yaya hisham ya kasa karbata acikin zuciyrsa yanzu dai tasan sai dai tayi zaman aure dashi darajan mumy ." Yana tuki yana jin wani irin bugun zuciya kuka zuci yake wanda yafi na fili ciwo idan har ya tuna nuzla bata son shi sai yaji radadi sautinta yanzu ma yawo sautinta yake masa acikin kunnensa yana jin kamr ya juya ya koma gida amman sai yaji bazai iya ba ko babu komai zataci darajan baba babba salim da yaya Ibrhim yasan muddin ya maidata gida zasu ji dadi kuma hankalinsu zai kwanta ."yana gama isa inda nuzla ta kwanta masa yayi parking ya fito cikin tsnanin tashin hankali ya rufe murfin motar da karfi nan da nan zuciyar nuzla ta karye ta qara sautin kukanta da take akaro na biyu" allah sarki yaya hisham hakika sai yanzu ta soma jin nadama abinda tayi masa ." daga inda take ta fito ganin yana waige waige da qoqarin neman layinta "yaya hisham ta kira sunansa da sauri ya juyo ya ganta tsaye abayansa tsayawa yayi yana kallonta tun daga kasa har sama cikin wata atamfa dinki riga da siket kayan sun mata cif cif ajiki ta rame sosai sai dai baqaramin kyau tayi masa ba wani abu yaji ya tsarga masa tun daga tsakiyar kanshi har zuwa yatsun kafafunsa ,bai san sanda ya fixgota jikinsa ya rungumeta tsam kamar zaa kwace masa ita." ahankali ta saki wani kuka mara sauti ya sake kamkameta ajikinsa yana shafa bayanta "tun tana kuka slow slow har ta bari kukan ya fito da sauti tun baa je koina ba tayi nadamar rashin aurensa." "Me yasa na biyewa son zuciyata ?me yasa banyi hakuri ba ?kuka take sosai wanda kukan nata yana qara daga hankali da dawainiya da hisham gabadaya ya dawo mata wani iri sai daya dauki second talatin rungume daita sannan ya sautata rungumar da yayi mata".bai ce mata komai ba yaja hannunta ya nufi inda motarsa take "ina zaka dani ?yayi mata banza ya bude gaban mota ya sakata ya maida murfi ya rufe ya zagaya ya bude mazaunin direba yaahiga "dan allah karka kaini gida "me yasa bazaki gida ba ?tayi shiru kawai tana wasa da hannunta dan bata san me zata fad'a masa ba ." "kin gudu akan bakya sona yanzu kuma wannan ya wuce a tsakaninmu, babu wani batu na soyayya sai na yanuwantaka ne a tsakaninmu, ai gara ki koma gida ki cigaba da rayuwarki ."tayi narai narai da idanuwa tana dubansa kallon dake tsuma zuciya da gangar jikin yaya hisham ya numfasa ya cigaba da mgn "yanzu matsayin kanwa kike agareni ki koma gida ki fara sabuwar rayuwa " daga hk bai kara magana ba yaja motar bai tsaya akoina ba sai acikin haraban estate dinsu tsayuwar motarsa ya sake daga mata hankali yayi parking ya fito yana daidaita nutsuwarsa bai mata magana ba yayi mata alamar ta fito yanayin yadda taga fuskarsa babu annuri ko daya sannan kuma babu wasa yasa ta fito tabi bayansa ." Duk da dare ne idanun mutane na kansu kasancewar akwai hasken fitilu ahankali ya tsaya bakin kofar gidansu alokacin da shadaya da rabi ta buga hannu ya kai yayi knocking sautin muryar mahaifinta taji yana cewa" waye ?baba hisham ne "hisham kuma adaidai wannan lokacin Allah yasa lafiya? ya fad'a yana bude kofar ya koma gefe hisham ya shigo yana gama shigowa nuzla ta shigo tmkr mai jin sanyi da idanu baba babba ya bita dashi kafin yace "ita kuma wannan fa daga ina ?baba kayi hakuri dan allah." hajiya salema kam tuni ta zabura ta mike ganin nuzla ta qaraso ta rungumeta ajikinta tana kuka "haba nuzla me yasa zaki min haka kin kuwa san halin damuwar dana shiga "hisham ka dauketa ka maida ita inda ka daukota bazata cigaba da zama dani ba." dan girman allah baba karkayi haka kai din fa mai hakuri ne kayi hakuri ka yafe mata nuzla yarinya ce har yanzu idan kaki amsarta ina kake son taje ."?"ta koma inda tayi kwanakinta amman ba a gidana ba." yana gama fadar haka Ya juya ya shige turakarsa jin haka yasa hajiya Salema ta saki nuzla ta bi bayansa tana kuka ." Cikin fushi nuzla ta nufi kofar fita yaya hisham bai san lokacin daya fizgo hannuta ba ya sanya cikin nashi ya dan matsota kamar zai shige jikinta ganin kallon da take masa yasa shi janyota gabadaya jikinsa "kina hauka ne ina zaki ?bakaji abinda baba ya fad'a ba? shine saboda baki da hanaki zaki fita to me zanyi ? tayi mgnr a shagwabe "bazaki koina ba kin dawo gida kenan karki sake ganganci sake barin gidan nan  ya rad'a mata acikin kunneta wani iri taji agabadaya ilahirin jikinta "ya zareta ajikinsa ya nufi dakin hajiya salema daita yana cewa "matukar kika sake barin gida karki sake marmarin kirana a waya dan haduwarmu bazai mana kyau ba ya zaunar daita akan gado yana já mata kunne." ta kallesa shima cikin kwayar idanunta yake kallo yana jin sonta na bin jinin jikinsa yana son nuzla da dukkanin rayuwarsa rausayar da kwayar idanunta tayi a cikin nashi kamr da gaske zai iya aiwatar da wani abu akanta idan ta sake barin gida " sai da safe ki kula da kanki" ta gyada masa kai tana kallon bayansa numfashi ta sauke "wani irin so yaya hisham yake mata haka ?duk shawarwari da nasihar daaka sha mata akanshi basu ta'ba tasiri ajikinta ba sai acikin kwanki bakwai kacal da yayi aurensa ta soma jin wani iri akanshi ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi  byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.        Page 3 ...... A parlour hisham ya iske hajiya salema zaune ta dafe kanta da duka hannuwanta tana risgar kuka, cike da tashin hankali hisham ya qaraso ya durkusa a gabanta yana bata hakuri "dan girman allah hajiya ki daina haka ." "ban san me Alhaji yake so dani ba hisham, taya zamu haife 'ya acikinmu mu watsata duniya?" kuskure ne kowa yasan nuzla tayi kuskuren amman tunda ta dawo ai sai kowa yayi hakuri tunda qaddara tana kan kowa, kuma qaddarar aurenka da nana hauwa'u ce silar fitar nuzla daga gida." ta d'an tsaida kukanta sannan ta cigaba da magana "hisham ka taimakeni ka shawo min kan alhaj ya barni da yarinyata mu cigaba da rayuwa idan kuma ba haka ba za'a samu matsala domin muddin nuzla bazata cigaba da rayuwa acikin gidan nan ba wallahi nima zamana acikinsa bashi da wani amfani gara na tattara na bita mu bar masa gidansa kamar yadda ya fad'a." Cike da tashin hankali nuzla ta fito daga cikin d'akin sakamakon jin sautin kukan mahaifiyarta sai dai jin furucinta yasa ta qara shiga tashin hankali mai tsanani cikin rud'ewa ta shiga fad'in "pls umma babu inda zaki sai dai idan nice zan bar gidan nan amman Ke babu inda zaki." ta qaraso ta zube ajikin hjy salema tana wani irin kuka dan duk ita ce silar jefa mahaifiyarta cikin tashin hankali ."dan allah ummah kiyi zamanki bari na tashi na bar gidan nan tun yanzu" ta mike tsaye cikin rawar jiki zata nufi kofar fita." wani irin razananniyar tsawa hisham ya buga mata wanda ya firgitata tare da yi mata alama da ido ta koma d'aki " kina hauka ne ko kin fara shaye shaye ne ?ya tambayeta a matukar fusace yana tsare gira." Kallonta yake mai had'e da harara "ki shiga hankalinki sannan ki koma d'akin ko kofar parlour'n nan ban yarda ki taka ba bare ki bar gidan nan ."babu musu ta juya tsimi tsimi ta koma tana kuka ."Yaya hisham bai tsaya sake cewa komai ba ya mike tsaye ya nufi d'akin baba babba ." bakinsa d'auke da sallama ya'isa cikin d'akin baba babba yana zaune yana shan ruwan tea ya amsa masa sallama ." ahankali hishsm ya k'arasa ya durk'usa har k'asa a gaban baba babba ,cikin d'aure fuska baba babba yace "a,a har yanzu baka wuce gidan ba?" cike da fargaban ganin yanayinsa ya d'an sosa bayan keyarsa  yace "eh baba wallahi ban wuce ba saboda na kasa samun natsuwa ." baba ya sauke numfashi kawai saboda yasan kwanan zance shi kansa yana jin alhinin rasashi da diyarsa tayi amatsayin miji domin samun miji kamar hisham wallahi sai an tona ,kaf mazan daginsu yafi su nagarta da hakuri wanda hakan yana d'aya daga cikin dalilin da shi karon kanshi yake ta bin nuzla akanshi amman taki bin umarninsa dan ko adam bazai nuna masa komai ba sai tarin dukiya ". Shiru ya d'an ratsa d'akin can baba ya d'ago ya dubesa sannan yace "hisham ya dace ace ka kama hanyar komawa gida ko akwai abinda kake so ne...?" ya jefa masa tambayar domin yaji meye raayisa akan nuzla ." sake shafa keyarsa yayi sannan ya d'ago cikin yanayin jin kunya ya fara magana "ammm baba .."dama...dama"!! sai kuma ya fara in ina, shiru baba babba yayi yana kallonsa duk ya wani rikice ahankali yace "relaxes hisham kwantar da hankalinka kayi min magana ina sauraronka" . da kyar ya samu nutsuwa sannan ya fara magana "dama baba na shigo ne na qara baka hak'uri akan abinda nuzla tayi wallahi tayi nadama baba baza ta sake kwatanta abinda tayi ba dan Allah kayi hak'uri ka yafe mata ka kuma bata wani dama zata gyara Still shiru baba babba yayi yana kallonsa kawai cike da tausayawa duk mai hankalin da ya kallesa yasan yana cikin shaukin só ,koma yace soyayya na tangalili da rayuwarsa ,lumshe idanunshi yayi kawai dan ba hakurinsa yafi buqata daga garesa ba,a halin yanzu babu abinda yake bukatar ji kamar ya furta masa cewar zai aure nuzla ya had'ata da yar'uwarta". "kayi hak'uri baba nasan kayi fushi sosai daita yanzu idan ka koreta daga gidan nan ina kake tunanin zata ?".mu godewa allah ma data dawo gida da ba'a nemeta gbdy an rasa ba" still dai shiru baba yayi "baba bana son rayuwarta ta lalace dan Allah kayi hak'uri ka barta ta cigaba da rayuwa acikinmu shine kwanciyar hankalina ;;" yai maganar cikin yanayin tausayi yana zubar da hawaye".. Hmmm....!!! baba babba ya sauke nannauyen numfashi sannan ya fara magana "hak'ik'a hisham nuzla ta aikata min babban laifi wanda kullum na kan zauna nayi tunanin abinda yasa tayi min haka . "ina tarbiyar dana bata?"wallahi rai na yab'aci sosai akan abinda tayi amma ba komai komai ya wuce ka daina kuka taci darajanka wallahi banci kai da  sai dai ta koma inda ta fito ka tashi ka wuce gida dare nayi Allah yayiwa rayuwarka albarka ka gaishe min da matarka tashi kaje" wani irin sanyin dad'i hisham yaji ya mamayesa bai san sanda ya rungume baba babba ajikinsa kamar wani k'aramin yaro yana fad'ar "thanks my dad i love you so so much am very proud of u my dad" nima ina alfahari da kai hisham Allah yayiwa rayuwarka albarka "ya sakesa ya fita yana murna baba babba kuwa banda murmushi babu abinda yake yana mamakin irin son da yakewa nuzla ".... karfe d'aya daidai hisham ya shigo gidan kuma akan idanun hajiya zulfa'u da nana hauwa'u ya shigo bayan ya shigo ya rufe koina yana qoqarin kwanciya akan kujera mai zaman mutun uku ya ga mumy tsaye akanshi tana masa mazurai da idanunta gabansa né yayi wani irin mummunar fad'uwa muryarta a kausashe ta soma magana "daga ina kake adaidai wannan lokacin?"shiru yayi tare da sunkuyar da kai cikin tsananin tashin hankali dan bai san me zai fad'a mata ba ,gashi shi bai iya karya ba daya girba mata karya ya huta ." "Ba da kai nake magana ba kana jina kayi min shiru.?"amm daman ..."sai kuma ya sake yin shiru yana shafa sumar kanshi alokacin da nana hauwa'u take taku domin fitowa daga daki "kai nake sauraro ka ji dani bacci nake ji daman me ?".daman mumy nuzla ce ta kirani shine naje na d'aukota na kaita gida ." "what ?"! "hisham kana da hankali kuwa?"ka tsallake matarka kaje ga wata nuzla din banza " numfashi ya sauke sannan ya motsa lip's dinsa yana mai d'ago kanshi daga sunkuyar wa da yayi "mumy nuzla fa ba banza bace, bai kamata dan tayi d'an wannan Kuskuren ba ki d'auki zafi dayawa akanta ,sannan ko babu komai nuzla diyarki kuma kinga dai irin halin da kowa ya shiga akan rashinta ,"kiyi hakuri dan allah nasan nayi ba daidai ba dana fita adaidai wannan lokacin amman nuzla tana da matukar mahimanci arayuwata domin zuciyata ce bazan.." saukar mari akan kuncinsa ya katse masa maganarsa ,hatta  nana hauwa sai da jiyo saukar marin ajikinta dan tana daf da fitowa parlour'n mumy tayi masa marin ."cak ya tsaya yana kallon fuskar mumy dafe da kuncinsa yayinda nana hauwa'u ta fito jiki a matukar sanyaye ta tsaya abakin kofa tana dubansu cike da tashin hankali idanunta suka cicciko da ruwan hawayen abu biyu rashin son da hisham yake nuna mata da kuma na dawowar nuzla gida." "hakika tayi farinciki da jin wannan labari dan daman kullum zuciyarta cike take da tunanin inda take ." "wallahi wallahi !! sau nawa kaji na rantse idan ka sake min magana akan nuzla zuciyarka ce sai nayi mummunar sa'ba maka ,idan ban iya tsine maka akanta ba allah yayi min yadda yake so, kai shashan ina ne ?da zata gudu tayi shawara da kai sai da zata dawo gida ne tasan da kai ? kai kuma ga shasha tantabara sarkin alqawari ka girba wa matarka karya an kiraka an contract ka kwashi jiki kaje wajenta ,in da da wani abu ya sameka fa ?"tayi masa Kmr zata zubar da hawaye ." "yarinyar nan tace bata sonka bata sonka !! dole ne hisham ?ko dole ne soyayya da bazaka hakura daita ba "? hisham ya sauke numfashi yana shafa kuncinsa yace "wallahi mumy sai kin ganta ,tayi nadama sosai "babu ruwana da wata nadamarta tunda bata min alkunya akanka ba nima bazan mata ba ,kai kad'ai fa na mallaka arayuwata ni duk yadda muke da mutun yace bai sonka ai sai inda karfi ya qare akan kiyayyarsa ,kasani nuzla diyar dan'uwana ce amman bana sonta da kai tayi rayuwarta kayi naka allah ya bata wani mijin ." "Haba mumy take it easy now duk fa abun bai kai haka ba "ka kamin baki anan karka sake min magana akanta bana són ji ta fad'a à hargitse, tsayawa yayi kawai yana duban mahaifiyarsa gbdy ta hargitse ta canza masa Kmr wata mai ciwon iska " wallahi ka sake zuwa inda take sai na ...."saukar hannun abba taji a bakinta yana cewa "haba my dear wai meye haka ne ?hucin numfashi ta fesar na 'bacin rai tana dubansa cike da takaici, bai sake barin tace komai ba yaja hannunata zuwa d'akin baccin su yana rarrashinta." Ahankali nana hauwa'u ta tako ta tsaya gaban hisham tana kallonsa rasa abun yi tayi saboda ganin yadda fuskar hisham tayi tana cikin yanayi na tsnanin damuwa dan haka ta zuba masa idanunta tana canza fuskarta zuwa yanayi na murmushin farinciki shi kuwa sunkuyar da kanshi kasa yayi zuciyarsa na tafasa"yaya hisham !" ta kira sunansa ahankali bai amsa ba yaji ta cigaba da mgn "ina tayaka murnar ganin nuzla hakika naji dadi sosai." d'ago kanshi yayi ya zuba mata kwayar idanunshi yana kallonta kamar yadda take kallonsa sai dai nashi kallon mai cike da tsananin mamakin jin abinda ta fad'a ne sai daya d'auki wasu mintuna sannan ya motsa bakinsa ya fara magana "idan har da gaske kinji ddin dawowarta na gode "yaya hisham me kake nufi ?". abinda kike nufi nima shi nake nufi ya fad'a a d'an tsawa ce ." Ta girgiza masa kai jikknta na rawa tace "walalhi har cikin zuciyata naji dadi sosai kuma allah yafi kowa sani meye acikin zuciyata ,meye riba ta idan naji dadin rashin dawowarta?rashin dawowarta ba zai ta'ba canza zani daga halin da nake ciki ba ta fad'a tare da juyawa ta shiga kitchen bata jima ba ta fito hannunta rike da qaramin cup ta durkusa gabansa ta mika masa tana kallon cikin kwayar idanunshi cike da tashin hankali sakamakon rashin sonta da take hangowa acikinsu ." Yaki amsa ta kai hannunta ta kamo laulusan tafin hannunsa ta saka cup din ciki ,yaki amsa ya cigaba da kallonta "kayi hakuri kasha zaka ji sauki zugin da zuciyarka take maka "na sani akwai zafi akwai radadi da ciwo sosai abaka wanda baka so ,ka sani ni nana hauwa'u bazan takura maka ba bazan hanaka abinda kake so ba ,idan ma ta kama ka auro nuzla ka had'amu kana da damar yin haka bazan damu ba ." Idan kuma bazaka iya had'amu ba zaka iya sakina ka zauna daita kad'ai na yarda na amince idan kuma zaka iya cigaba da zama dani shima na yarda na amince koda baza kayi komai na aure dani ba, abu daya kawai nake so daga gareka shine ka bani kwanciyar hankali." tsareta yayi da oly eye's dinsa masu firgitartata a yanzu , hakan yasa tayi saurin kawar da kanta gefe tana danne kukanta." Bin jikinta da kallo yayi yana mamakin jin abinda ta fad'a ,hakan nan yaji tausayinta ya mamaye jinin jikinsa tana da matukar saukin kai sannan bata da yawon damuwa da fari ta tayi qoqarin tsaida mutuncinsa dana iyayensa har ma dana dangi gabdaya domin auresa, sannnan tayi qoqarin karesa a wajen mahaifiyarsa daya fita yanzu kuma tana tayasa murnar dawowar masoyiyarsa har ma da albishir din ya aurota "kai sakarai ka dawo cikin haiyacinka bata son kaga dole zata fad'a haka ,kai ba haka bane to me yasa taki fad'awa mumy komai bayan taji wayarka da zaka fita .?" Wani zazzafan numfashi ya sauke yana cewa" idan ni kuma bana raayin aurenta fa? ya fad'a tare da amsar cup din hannunta yana sauke numfashi "bazai ma yuwu kace baka son aurenta ba wannan ma ba abinda hankali zai dauka bane nuzla fa zuciyarka ce ta fad'a tana qoqarin mikewa tsaye zata juya taji ya hard'e mata kafafu nan da nan gbdy ta juyo ta zubo jikinsa a gigice take kallonsa duk da tasan shine ya hard'eta amman hakan nan ta tsinci kanta da bashi hakuri ." "Ka..Ka... kayi haku... "shiiiii! ya fad'a yana kai cup din hannunsa ya ajiye akan table din dake gefensa ya tsura mata ido suna shakar numfashi juna yayinda ita kam tuni ta runtse idanunta dan bazata iya jurar kallon ba dan duk yadda take jin numfashinsa na saukar a fuska da wuyanta hakan bai sa ta bude idanunta ba ." laulausan tafin hannunsa ya kai saitin wuyanta sakamakon zafin da yaji ajikinta yayi wani abu yaji ya tsarga masa da sauri itama ta bude idanunta suka tsurawa juna ido muryarsa a rauni yace baki da lafiya ne ."?numfashi ta sauke da karfi sannan ta mike daga jikinsa ta zauan a gefensa tana cewa "lafiyata lau nima haka naji yanayin jikinkina ya sauya." "Okay yanzu mu ajiye maganar wasa da gaske kin amince na auro nuza ?ta gyada masa kai alamun eh ! ya gyara zamansa yana kai cup din madara bakinsa "nima zan miki abinda kike so amman sai kin shawo min kan mumy ta amince na auri nuzla idan kika min haka zan baki duk wani kwanciyar hankalin da kike bukata daga gareni ". shiru tayi tana tunanin kafin daga baya tace "dan wannna mai sauki ne zan mata magana kuma in sha allahu nasan mumy zata amince ."shiru Kawa yyi "gsky nana hauwa'u tana da kirki da hakuri dan kwata kwata bai ta'ba tsamanin zata amince ba tunda itama bata sonka ai dole ta amince zuciyarsa ta fda masa haka tsaki yaja domin sai ya sake tsintar kanshi da jin haushi "muje ka kwanta ka huta dare nayi bai ce uffan ba ya mike ya nufi kofar d'akinsu itama tabi bayansa ." Kai tsaye suna shiga d'akin ya fara zare rigar jikinsa bathroom ya shiga ita kuma ta kakkabe inda zata kwanta ta kwanta tana kokuwa da numfashinta duk da bata son yaya hisham amman bazata so wa kanta kishiya acikin kwanakin da ko goma batayi a gidan miji ba ,hassalima bata tare agidanta ba zuciyarta banda rawa da bugawa babu abinda take wasu siraren hawaye suka gangaro mata ta fara sheshekan kuka tana jin motsin fitowarsa tayi saurin danne kukanta tana share hawayenta ." Numfashi ta dinga saukewa sama sama ya dawo gabanta ya tsaya daga shi sai 3 qauter dake jikinsa duk wani zati dake jikinsa mai daukar hankali ajikinsa ya bayyana wani tsoro ne qarara ya bayyana akan fuskarta dama zuciyarta gbdy wanda yasata saurin runtse idanunta gam ji tayi ya kwanta jikinta har tana jin saukar numfashinsa ya kai hannuwansa ya d'an matsar daita "ki koma wajen baccinki sannan kukan me Kike yi wa mutane ?" "Ba kuka nake yi ba " ta fad'a muryarta na rawa "uhm shi wannna kuma ya sunansa?ya fad'a yana kwanciya "qoqari tayita ta danne kuka ya fuskanceta sosai "alokacin da numfashinta Ke sama da kasa ya kai hannu daidai qirjinta inda ya suka sauka akan dukiyar fulaninta wani abu yaji alokaci daya yadda numfashinta Ke sauka da kuma tsarga wa wani abu da yaji mai kama da shoucking " "Kina jina zuciyarki tayi nauyi sosai da alamun akwai abinda Ke damunta "ta lumshe idanunta tana sauke numfashi kuma har lokacin bai dauke hannusa ba "na rashin son hisham ne ?ta girgiza masa kai alamun a'a "to na meye to?bana komai bane "okay yanzu ki bude baki kiyi kuka mai sauti domin ki rage nauyin da zuciyarki tayi aiko kamar jira take ta bude zatayi kuka dan har sautin muryarta ya soma fitowa taga ya zaro ido tare da bude bakinsa ba zato ba tsanani yaji saukar laulausan lip's dinta akan na nashi .." "Tsura mata ido yayi batare daya sake cewa komai ba illa kwayar idanunshi daya zuba mata yana jin wani irin sauyi ajikinsa tmkr wanda ake jona masa wutar lantarki cikin lokaci kankani komai ya birkice masa bai san yadda akayi ba ya had'eta da jikinsa still bakinsu na manne cikin juna , sai fidda numfashi nana hauwa'u take cikin jin wata irin kunya sam bada wata manufa tayi hakan ba gudun abinda zai fad'a ne dan yanayin yadda ya zaro ido babu sauki zai iya yin komai ." Da ba dan period din da nana hauwa'u take ba da babu abinda zai hana hisham saninta ya mace a daidai wannan lokacin wannan shine abinda ya hana komai faruwa amman murza kam ta sha gbdy ya manta wata kiyayya jin dadinsa kawai yake da jikinta ita kuwa babu abinda Ke fitowa daga cikin kwayar idanunta sai ruwan hawaye tare da mugun tsoronsa tana son hanashi abinda yake tare da sheida masa bafa ita bace zabinsa amman tsoronsa ya hanata ." "Yau ne kawai shima nice na jawo ta fadawa zuciyarta hakan, in sha allahu hakan bazai sake kasancewa ba ,ita dai bata jin wanzuwar tsanarsa ko kiyayyarsa acikin zuciyarta idan ya shirya yin rayuwar aure daita zata bashi dukkanin farinciki idan kuma zai cigaba da nuna tsanarta ne zata janye jikinta sosai hisham yazo hannu gashi babu damar aiwatar da komai lumshe idanunshi yayi tare da komawa gefe ya kwanta yana mayar da numfashi bai san meke damunsa adaidai lokacin ba domin kuwa idan yace yasani yayi karya ." Bayan ta juya masa tana rufe rabin jikinta ya dan waiga ya kalli bayanta wanda hakan yasa shi jin wani irin ajikinsa gabansa ya dinga tashi tsurawa bayanta ido yayi shape dinta mai matukar kyau da d'aukar hankali,duk da yasan jikinsa na da taushi amman sai yaji nata kamar yafi nashi soft kai everything ko dan bambamci halitta ne jikin ,nuzla ya tuno wanda yasa tunaninsa ya koma kanta itama fa masha allah tana da sura mai kyau da taushi uwa uba kuruciya dan nana hauwa ta girmeta da kusan shekaru hudu zuwa biyar ya dauki kusan mintuna talatin a haka bai motsa daga inda yake ba yana kuma jiyo saukar numfashinta ,numfashi ya sauke ya canza hasken d'akin zuwa mara nauyi sannan ya zame ya kwanta ya d'an janyo gefen bargon data rufa dashi ya rufe jikinsa ." Washegari hisham ya bude ido bai ga nana hauwa'u ba ya kunna wutan dakin tare da kai idanunshi ya sauke akan agogon dake ajiye akan table it was 9:44tsaki yaja tsaki sannan ya mike ya shiga bathroom ,bathtube ya shiga yayi wanka ya fito black boxcer da black singlet ya saka sannan ya daura kaya akai ya fito fuskarsa a hade ya gaishe da abbansa dake zaune rike da jarida sannan ya shiga dakin mumy domin ya gaisheta ko kallonsa batayi ba bare ta amsa sallamarsa, ahankali ya qaraso har inda take zaune juyar da kanta gefe tayi alamun bata son ganinsa "momy Kiyi hakuri nana hauwa'u ma da kike fushi akanta bata damu ba ." maganarsa ta sake bata haushi "mumy ina magana "a shake ta juyo ta kalleshi "maganarka bata da wani amfani agareni fitar min a daki kar na qara ganin ka shigo min daki sha sha kawai da bai san ciwon kanshi ba korosa tayi daga dakinta ." ya fito sami abban yana masa complain shima da farko abban bude masa wuta yayi amman ganin yana bashi hak'uri da janyo masa ayoyi akan masu hakuri da yafiya ya hakura shima ya daura da  yi masa nasihohi yana janyo masa ayoyi da hadisai akan irin tanadin da Allah yayiwa masu hakuri da biyayya ga iyaye ." bayan ya gama ya riko hannunsa zuwa dakin da mumy take ya mata nasiha sosai akan hakuri da yaya nan mumy tace "naji na hakura amman ka fad'a masa kar na sake ji ko ganin yaje wajen nuzla idan ba haka ba zaka sha mamakina zaka haddasa gabar da baa san ranar qaresa ba akan nana hauwa'u kuwa zan iya tsine maka "hisham ya dan saci kallon mahaifiyarsa Kmr zai mata kuka "wai momy me yasa yanzu kike yin haka ne ?."abinda bakya yi da "yanzu ka canza shiyasa nima na canza idan ka só abinda nike son zaka cigaba da ganina a yadda kasani sabanin haka kuwa matsaloli zamuyita samu da kai sha sha mara hankali "Ke dai kiyi hakuri ki bar mgnrsa da nuzla raayinsa ne idan yana sonta ya qara daita tunda allah ya halasta masa ajiye mata sama da daya "a ina ?ba dai wannan yarinyar ba sai dai wata dabam kai watan ma ba dai ina raye ba mu iyayensa mu ishesa misali tunda muka haifesa ya taso mu biyu kawai ya gani ya koyi example daga garemu ". Abba yayi murmushi yana cewa "wannan raayinmu ne ta yuwu shi kuma bashi da wannan raayin "mumy zatayi mgn abba yayi saurin dakatar daita ta hanyar cewa "abar maganar haka yanzu dai ki sanya masa albarka tare da kyakkywar addu'a da kuma fatan alkhairi acikin rayuwarsa " mumy ta numfasa kana tayi Kmr yadda abba ya umarceta ,hisham sam bai ji dadin kalaman mumy ba ya tashi ya fito ransa a bace ya shiga d'akin baccinsa ." Nana hauwa'u na gyaran daki taji an shigo ta dan juyo ahankali domin ganin wanda ya shigo , yaya hisham ta gani  a tsaye fuskarsa babu alamun fara'a ya sha kunu tamkar bai tab'a dariya ba,tana kallonsa ya qarasa inda durowar mirrow yake yana dube dube ta bar abinda take ta qaraso ina yake ta tsaya gabanta na wani irin bugawa da karfin gaske "me kake nema ?shiru yayi har sai data sake maimaitawa, fuskasa a hade yace "ai Kinsan abinda nake nema ki dauko ki bani "babu musu ta nufi inda ta ajiye wayoyinsa guda biyu da wallet dinsa daman da zata goge saman durowar ne ta canza masu wajen ajiya ta dawo ta mika masa tana cewa "fatan ka tashi lfy?bai amsa ba ya fice daga cikin dakin yana jan tsaki tabi bayansa da kallo ." lumshe idanunta tayi tana jin damuwa cike da sanyin jiki ta gama abinda take ta fito yana zaune a falo ."Kusa dashi taje ta zauna tana wasa da yatsun hannunta "abinci fa yayi ready ? a qalla ya kusa minti goma sannna yace "bana da raayin ci "tayi shiru ta rasa me zata sake cewa" oh allah ban ta'ba tunanin zan yi irin wannan rayuwar ba ,sai yanzu take ganin gskyr maryam akan yayanta aure ba abu ne da zaka iya sadaukar da rayuwarka akanshi ba domin abune da mutuwa ce kawai take rabawa tashi yayi ya nufi wata kujerar yana dane dane a wayarsa ." daren ranar da kuma wunin safiyar data waye duk a cikin k'unci nana hauwa'u tayisa har izuwa yanzu cin abinci kawai ke fito da'ita shima bisa takurawar mumy ce ."dan kar mumy tazo ta tarar daita a d'aki tana kuka bayi take shiga taci kuka har ta godewa ubangiji, idanuwanta sunyi jajir kamar barkono, da dare ma da mumy tazo zata d'auketa domin kaita gidanta sai da mumy tayita rarrashinta dan ji take gara ta cigaba da zama dasu akan zamanta da yaya hisham mumy ta fito tana bata kwarin gwiwa sai da abba ya sake masu wasu nasihohi masu ratsa zuciya da kuma gangar jiki sannan yaya hisham ya d'aukesu suka wuce direban mumy na biye dasu abaya domin shi zai dawo daita ." Har suka isa gidan nasiha mumy take masu shi dai yaya hishsm bashi da wani kuzari saboda har  yanzu zuciyarsa ta kasa amsarta dan bai jin zai iya mata irin son da yake wa nuzla yayinda nana hauwa'u itama jin momy kawai take amman har a zuciyarta tasan yaya hisham bazai bari su zauna lafiya ba sai 9 na dare sannan direba ya dawo da momy ta barosu su kad'ai acikin makeken gidansu. d'akin take kallo a tsanake komai yayi mata kyau most especially parlour'n wanda aka qawata shi da kayan zamani masu kyau". Karfe tara da minti shabiyar daidai wayarsa ta soma ringing ya d'auka ya duba, ita kuwa tunda wayar ta fara ringing ta tattara gabad'aya hankalinta kacokan akanshi , bata san dalili ba taji wata irin muguwar faduwar gaba ,ta dan saci kallon inda yake a zaune a tun sanda suka shigo ,bata dauke kwayar idanunta akanshi ba har sanda ya dauka yana cewa "wallahi nuzla rigimarki tayi yawa dare fa yayi okay shikenan ganin nan zuwa yana gama wayar ya fice batare da yace mata komai ba ." wani irin wahalallen ajiyar zuciya ta sauke tana dafe qirjinta tare da fashewa da kuka ,ahankali ta durkusa kasa ta cusa kanta cikin qafafunta tana kuka tare da kankame jikinta ,sai da tayi kuka mai isarta sannan ta mike ta shiga bayi wanka tai ta fito ta bude wordrobe dinta shiru tayi tana kallo babu abinda babu hatta kayayyakinta na gida an kawo mata ta saka kayan bacci wondo dogo da riga mai long sleeve butter colour touch of brown ta saka hijab sannan tayi sallar shaf'i da witiri tayi addua akan Allah ya zaba mata abinda yafi zama alkhairi a tsakaninta da yaya hisham ." sai data rufe kofarta da key ta kashe fitilun dak'in tayi shirin kwanciya bacci , koda ya dawo ya tarar har tai bacci yana murda kofar d'akin yajita gam nan da nan yaji ranshi ya 'baci meye abun kulle kofa tsaki yaja ya juya ya shige d'akinsa ." Washe gari tana farkawa daga bacci tai sallah sannan ta fito ta wuce kitchen, had'adden breakfast ta had'a masu naji da gani bayan ta kammala sannan ta d'auka ta kai dining, d'akinta ta koma tai wanka ta shirya cikin doguwar rigar abaya bak'a mai ratsin ja tai rolling kanta da mayafin abaya sannan ta saka takalmi silifas ja , ta feshe ilahirin jikinta da turare tayi kyau sosai abunka ga farar mace ta d'auki phone d'inta ta fito zuwa falo ." tana fitowa shi kuma yana fitowa daga d'akinsa sanye da jallabiyya brown , cikin sakin fuska ta masa barka da kwana ,wani kallo yayi mata mai hade da harara sannan yaki amsa tsabar bakinciki "meye jiya zaki wani rufe daki ?tayi shiru "me kike tunani akaina ?"still dai shiru tayi masa tare da sunkuyar da kanta kasa "ko gidan nan naki ko kuma da kudin wani naki aka gina shi ?shiru tayi tana nazarin maganarsa ,a wannan shirun datayi ta fahimci inda maganarsa ta dosa yana son ta'bo yayanta ne abinda bazata d'aukar masa ba kenan muddin baya son zaman tashin hankali daita ya tsaya iya kanta kar ya ta'bo mata wani nata ita dai zata jure komai akanta amman akansu bazata iya ba ." Numfashi ta sauke tace "ga breakfast can akan dining idan ka tashi ci ".ta fada haka né dan kawo qarshen maganar sai dai bata kai ga k'arasa rufe bakinta ba yayi saurin cewa "to baa ci ina miki magana kina min maganar wani abinci d'an yunwa kika dauki ne ko me ?" yadda yayi maganar sai da ya gigitata "na fahimci haushin nuzla kike ji a zuciyarki "idan har fahimtata gsky ne wallahi kiyi maza ki cire a zuciyarki daman munafurci ne yasa kikace kin amince idan zan aureta na aureta well idan na tashi aurenta ba amincewarki nake nema ba ." A natse ta durkushe a gabansa tana kuka "karka min mummunar fahimta bazan iya bacci ba matsawar na bar kofar a bude tunda kofar shigowa falo a bude take amman kayi hakuri bazan sake ba maganar nuzla kuma wallahi babu ruwana ko mata goma zaka aura byn ita kana dama "saboda ga dan iska ba ?"ka rufa min asiri ba abinda nake nufi ba kenan yaja tsaki ya juya a fusace shifa ba lalla'ba yake son tayi ba so yake ta biye masa daga nan komai yazo qarshe ." nana hauwa'u ta mike da sauri ta rungumeshi ta baya tana rera masa kuka mai cike da jan hankali "yaya hisham dan Allah ka bari na samu natsuwa a gidan nan idan kuma har baza ka bani wannan kwanciyar hankalin ba kana iya sakina Kmr yadda nace ,sosai ta shige jikinsa tana goga masa dukiyar fulaninta sannan ta cigaba da magana "nasan baka sona amman ni ban ta'ba jin tsanarka ba zan iya mutuwa akanka yaya hisham dan allah me nayi maka da ka tsaneni haka ?"dan allah kayi hakuri ka daina tsana haka bana bukatar komai bana son kuma daga gareka ni dai mu zauna lafiya cikin sheshekar kuka ta qarasa mgnr." Sosai ta rud'a yaya hisham jikinsa sai rawa yake ya juyo ahankali tana jikinsa ta sake narkewa a qirjinsa "kada ka canza yaya hisham kowa yabonka yake yi akan nayi saar samun mijin da babu kamarsa gurin kyakkwar halayya kana da kirki bazaka ta'ba barin nayi bakinciki ko kuka ba , samunka amatsayin miji ba qaramin nasara nayi ba amman why kake son canza halinka?runtse idanunshi yayi tabbas haka né shi kanshi yasan ya canza amman duk ita ce silar komai da bata amince da aurensa ba dole iyayensu su hakura ." kuka take sosai har da shesheka tausayinta ya kamashi ya soma jin kamar ya bata hakuri ta daina kuka amman ya kasa magana, dago kanta tayi taga ita yake kallo ta matso da fuskarta kusa da nashi ido cikin ido suke kallon juna suna shakar numfashin juna, gbdy wani iri suka dinga ji ajikinsu ya bude baki zai fara magana ta matso da lip's dinta kan nashi tana kallonsa tana motsa lip's dinta akan nashi "am sorry yaya hisham I don't mean to hurt you bansan rufe kofar zai 'bata maka rai ba da ban rufe ba "ta fad'a tana kamo lip's dinsa ta shiga tsosa cikin salo kamar ta samu sweet ,cikin son qara rusa shi ta kamo harshensa tana mai wani irin sha tana goga masa qirjinta ." wani nishi yaya hisham ya saki cikin fitar hankali da mamaki ya zare bakinsa yana já baya tare da cewa "meye haka ?ya fad'a Kmr bai ji dadin abinda tayi ba sunkuyar da kanta kasa tayi tana mai jin wata irin kunya "kayi hakuri" lumshe idanunshi yayi yana jin wani sanyi na bin jikinsa "muje kaci abinci dan allah ba dan ni ba" bai ce uffan ba suka wuce dining a tare itace tai saving nasa sannan ta zauna ta d'auki spoon ta kai bakinsa "bude bakinka na baka da kaina mamakin abubuwanta yake wani lokacin ta nuna masa Kmr tana son shi wani lokacin kuma sa'banin hk most especially idan tace ya auri nuzla ita kuma ya saketa ko ya qara wasu matan ma a bayan nuzla yasan ba so bane kawai biyayya takewa mahaifiyarsa " Tana bashi abinci shi kuma sai kallonta yake wani irin bak'inciki yake jin yana taso masa da takaicin bai wani ci sosai ba ya tashi ya wuce, tabi bayansa da kallo har sai da ya bace mata sannan ta daina kallonsa tana jin fad'a uwar gaba ta d'auki wayarta ta soma chart din maryam  ."tana zaune ya fito cikin shirin fita aiki tayi masa adawo lafiya ya amsa ta hanyar taga mata hannu ,yana fita ta sauke numfashi ta kira maryam domin taji muryarta dan chart dinta ya nuna mata tana cikin damuwa ". "kiyi hakuri dai sister har sanda ubangiji zai kawo mana mafuta ta alheri ,In sha Allah zaku daidaita da yayana, ni dai fatana kullun kenan ubangiji ya daidai taku damu gabadaya ."wallahi babu wani gara ni sister nima hakuri nike yaya hisham ya canza sosai fiyye da tunaninki ,duk babu wannan fara'ar da wasan daya saba mana Ke wallahi tsoro ma yake bani ga damuwa ta qaru daman ba wani samun kanshi nike ba bare yanzu ga farincikinsa ta dawo jiya fa na tare a gidan nan amman ina ji kuma ina gani nuzla ta kirasa kuma ya tashi yaje ,tô ya zanyi sister bai dameni ba dan na auresa ne tsakanina da allah kuma nuzla yaruwata ce da nake so da qauna "ahankali suka cigaba da tautauna akan abinda ya shafi matsalarsu ." a round 6pm bayan sun tashi daga aiki ya kamo hanyar gida saboda yau agajiye yake sosai yana buk'atar hutu ba zai iya zuwa gidan mumy ba ko wajen nuzla."yana isowa yayi horn gateman ya bud'e masa ya shigo yayi parking sannan ya fito tana zaune parlour'n sanye da wasu kaya ba wanda ya barta dasu ba ,tana ganinsa ta mike da sauri ta rungume shi ajikinta sannu da zuwa "yauwa !" ya fad'a atakaice yana qoqarin zareta ajikinsa dan bazai iya misalta yanayin da yaji ajikinsa ba ." zata amshi jakar hannusa ya hana ya shige d'akinsa d'akin tabi shi alokacin ya ajiye jakar hannunsa ta shigo ta tsaya gabansa zata kai hannuta jikinsa ya rike yana cewa "out pls "Kai tsaye fita tayi  ranta a b'ace tamkar wacca akayiwa mutuwa, tana shiga dakinta kiran maryam ne ya shigo wayarta ahankali ta dauka kuka ta fashe mata dashi tana furta "sister zuciyarta ta fara min zafi ". duk hankalin mrym ya tashi tana tmbyrta "sister mun jefa rayuwarmu cikin qangin rayuwa kuka take sosai maryam na rarrashinta ." ******* Mami ta kira ya'yanta mata kan tana neman su a washegarin ranar suka kamo hanya suka zo nan mami tayi masu bayanin abinda yasa ta kirasu batare da bata lokaci ba suka amince aunty khadija tace "ai idan bai yarda ba mami ki bud'e masa wuta ,uhm uhm !! aunty khadija kin fa san halinsa mu dai bi ahankali idan aka bishi ahankali zai iya amince wa "inji cewar zabiba "wannan zaa bi ahankali ai shikenan a kirasa " babu 'bata lokaci aunty shahida ta kirasa kasancewar weekend ce yana gida ya shigo cike da izza fuskar nan tashi a had'e tamkar ta zaki yana shan kamshi". " adamu !"aunty shahida ta kira sunansa tare da mikewa daga zaunen da take ta jawo hannusa ta zaunar dashi bisa kujera itama ta zauna akan kujerar data tashi , cikin wani irin yanayi mai cike da tashin hankali da tsoron abinda suke shirin fad'a masa ya kalli mahaifiyarsu kana ya juyo ya kalli aunty shahida ,yayinda gefen hangunsa aunty khadija ce wacce fuskarta tafi ta sauran hadewa sai zabiba ya zuba masu ido yana kallonsu da sauraronsu cikn yin kasa da murya aunty shahida ta soma magana "yaushe zaka tare a sabon gidanka musan ranar da maryam zata tare ?". Gabansa ne ya shiga fad'uwa cikin tashin hankali yace "me yasa kuke da damuwa ne ?ya fad'a tare da jan sayayyen numfashi ya gyara zamansa yayinda ganadayansu har mami kacokan suka maida hankalinsu kanshi duk hankalinsu a tashe yake kar ya shigo masu da wata matsala ."wani numfashi ya sake saukewa kana ya cigaba da motsa lip's dinsa "da gidana da nan duk daya ne a wajena dan haka ta cigaba da zamanta anan kawai "cikin yanayi na tashin hankali suke kallon mami "mami kina jinsa kinyi shiru wannan wacce irin rayuwa ce shi babu wanda ya isa dashi sai abinda yaga dama zai yi "me maryam tayi maka daka zabi ka dinga wulakantata haka ?"inji cewar aunty Khadija ." "ba maryam ya wulakanta ba ni ya wulakanta Ku rabu dashi kawai yayi abinda yake so rayuwa ce gani na da yake yi ne a duniya  idan na mutu zanga wanda zai cigaba da wulakantawa "wani irin numfashi mai zafi ya fesar kana ya maida hankalinsa ga mami "ni ina jin ajikina mutuwa zanyi nan kusa , kawai bakincikina a yanzu bai wuce zan tafi na barku da matsala ba domin adamcy matsala ne arayuwarku "saurin runtse idanunshi yayi aunty khadija tace "ai shikenan idan ka kasheta gbdynmu zamuyi asa.."kafin ta qarasa ya jefa mata wani mugun kallo zuciyarsa na dukan tara tara idan akwai abinda ya tsani ji bai wuce mutuwar mahaifiyarsa ba " "Kayi hakuri adam kayi abinda zai faranta ram mami kai kasan mami na matukar sonka dan allah ko sau daya ne ka faranta mata karka zo byn ka rasata kazo kana danasani, kazo kana son faranta mata babu hali kasani a yanzu ya kamata ka canza rayuwarka idan kaki farantawa mahaifiyarka rai ka sani alamuranka bazasu daidaitu ba zama su tabarbare ne zuciyarka zata qara bushewa ne matukar kaki amsar gsky ." "Sai abu na gaba ka sani acikin biyayyar da zaka wa mahaifiyarka zai shigar da kai aljanna domin bazaka shiga aljjana ba sai mahaifiyarka ta d'aga maka kafa kuma zaka samu wannan damar ne idan ka faranta mata anan gidan duniya ." yadda maganarta ke shiga kunnensa haka sautin kuka mami ke shiga, hankalinsa yay matukar tashi "ina ganin lokaci yayi da zan farantawa mahaifiyata domin samun rabauta "yana fad'ar haka basu jira jin abinda zai sake fad'a ba suka rungume shi suna jin wani farinciki na mamaye zukatansu yayinda duhun daya tsarke a zuciyar mami gabadaya ya yaye "da gaske ka amince zakayi rayuwa da mrym ?bai bude bakinsa ya amsa da "eh ko Aa ba amman aranshi ya amince ta tare a gidansa ".hakika ka faranta mana rai allah ya yaye maka dukkanin wata damuwa dake damunka yasa alkhairi arayuwarku "karku wani wahalar da kanku wajen min addua na amince ta tare ne kawai saboda sweetheart  amman fa kusani idan dan farinciki akeyin aure ni bana cikin farinciki  kuma babu wacce zan bawa farinciki yana gama fadar haka ya mike juya ya bar dakin ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 4 Kofar suka bi da ido cike da tsananin tashin hankali yayinda mami take kuka me karfi wanda ke fitowa daga cikin zuciyarta "me nayi wa adamcy da na cancaci wannan sakayyar bayan nayi masa komai a duniya .?"waigowa sukayi gabad'aya hankalinsu na qara tashi  jin maganar mahaifiyarsu  hankalinsu a tashe sosai  duk sukai kanta cikin tsananin damuwa da tashin hankali "kiyi hakuri mami karki d'aga hankalinki tunda ya amince komai zai zo da sauki munyi miki alqawari muddin muna raye bazamu ta’ba bari wani mummunar abu ya faru da maryam ba ." Hawaye yake zubowa daga idanun mami ta runtse idanunta gam tana jin wani iri a zuciyarta, zuwa wannan lokacin nadamar wannan auren ya shigeta" ina ma zata iya data bari adamcy ya sawakewa maryam kowa ya huta domin bata son mrym tayi rayuwar kunci a gidan aurenta ,kuma tasan babu tantama shi zatayi tunda gashi ya furta baya farinciki da auren dan haka babu wanda zai bawa farinciki tana tunani hawaye masu zafi na zubo mata ." Kallon mami suke wacce ita kad’ai ta rage masu a duniyar yanzu idan akwai abinda suka tsana bai wuce ganin bacin ranta da ganin damuwarta ba hakuri da kwantar mata da hankali suka cigaba da yi inda mami tayi zurfi cikin tunanin yadda zatayi ta raba wannan auren ta huta sai dai gbdy ta rasa yadda zatayi "me zatace wa mutane?" duka aure bai wuce kwanaki goma zuwa shabiyar ba ace ta raba ai sai duniya ta zageta sam bama raba auren ne mafuta agareta ba .” Tana cikin wannan tunanin suka dafata suna kiran sunanta a matukar rud'e suna hawaye da sanyin jiki ta dawo hankalinta tare da kallonsu d’aya bayan d’aya itama mami hawaye ne ke zuba a nata idanun, ta kamosu jikinta ta damke hannuwansu duka cikin nata  tace "duk naji hakurinku kuma na..na hakura na gode Kwarai da gaske  allah yayi maku albarka allah ya raya maku ya'yanku ,yadda kuka min kuma allah yayi maku haka ina alfahari daku nasan ko bayan raina zaku duba bayana allah ya tayaku kula da rayuwar dan'uwanku kuyi masa addua in sha allahu ba zai cigaba da wannan rayuwar ba zai canza ." Cikin rauni ta cigaba da mgn "bana son kuyi fushi dashi ina son ku cigaba da yi masa nasiha da adddu’a dan allah karkuyi fushi dashi kunji ya'yana allah yayi maku albarka yayiwa rayuwarku data ya'yanku albarka shima allah yayi masa albarka da rayuwarsa na yafe masa duka laifukan da yayi min wanda na sani da wanda ban sani ba daga haka tayi shiru tana goge hawayen idanunsu amman tamkar sake qara masu take sam sun kasa cewa komai su dake rarrashinta sai gashi ta dawo tana rarrashinsu tare da jaddada masu adamcy bashi da laifi duk laifinta ne data hada auren kuma tayi nadama sannan ta bukaci suyi wa mrym nasiha akan yadda zata janyo hankalisa “nan suka cigaba da tautaunawa kowacce daga cikinsu na qoqarin sake kwantarwa da mami hankali ." "Karku  damu komai ya wuce idan allah ya kai mu jibi da yamma sai kuzo ku kai maryam gidanta "amman mami dan allah ki daina sakewa adam dayawa tunda Kinsan halinsa zuma ne sai anci sa da wuta dan wallahi mu bazamu ta'ba daga masa kafa ba muddin muka ga abinda bai mana ba na tozarci ko cin fuska akan mrym allah bazamu barshi ba dan bazamu yarda ya wulakanta maryam ba “. inji cewar Aunty khadija mami tayi murmushi irin nasu na manya kana ta soma magana a natse "Allah dai ya shirya mana shi ,mu dai cigaba da yi masa addua da kuma fatan alkhairi arayuwar aurensu ,babu yadda allah baya juya  alamarinsa sai kuga komai ya daidaita a tsakaninsu “wannan haka ne allah yasa mu dace "kuyi qoqarin sheidawa maryam domin tayi nata shirin ." A bangaren maryam kuwa wani farinciki ta tsinci kanta ciki lokacin da aka sheida mata ata ya amince dan bata yi zaton zai yarda da tarewarta ba , a zatonta lamarin zai zo da gardama ,bayan ta koma d’aki alqibila ta fuskanta tare da yin sujudul shukur cike da yalwataccen farinciki da yasa hawayen farinciki zubo mata ,alhamdulillah wannan maganar itace mafi dadin acikin dukkanin abinda ya shafi rayuwata hakika mami kin gama min komai arayuwata cike da farinciki ta kira nana hauwa'u ." Tana d’auka taji ta sauke ajiyar zuciya sannan ahankali ta kira sunanta a can qasan makoshi wanda ya d’an d’aga hankalin maryam tace"sister lafiya ?a kasalance tace "lafiya sister bacci na tashi  ya kike ?ta lumshe idanunta cike da jin dadi take fad'a mata batun tariya ranar asabar nana hauwa'u tayi murmushi jin dadi tace "to sister sai fa kin qara da hakuri akan wanda kike dashi coz gidan aure sai da hakuri it’s not easy auren mijin da bai sonka domin duk abinda zakayi bazaka ta’ba burgeshi ba ." “A tunanina idan akayi aure shikenan kusancinka da miji kan sashi ya canza ashe ba haka ba, sai yanzu nake ganin gskyrki da kike kin auren yaya adam hakika shawo Kan yaya hisham ya gagareni bare ya adam” you're my life sister i love you so much duk duniya yanzu kece kawai wacce zan iya fad’awa damuwata ,ina shakar bakinciki a gidan yaya hisham most especially akan nuxla “ ni ban hanashi aurenta ba bare ma ban isa na hanashi ba, kawai ni abinda nafi buqata daga garesa ya kwantar min da hankalina shine kawai abinda nike so amman yaki kullum cikin d’aga min hankali yake ,ga yawon wayan da suke daita wani lokaci har asuba .” “abinda ya bani mamaki daman nuzla tana son yaya hishsm ne? “ kamar tana son shi sister “idan tana son shi me yasa ta gudu ta barshi?"allah masani nima haka nagani abun nasu har da gayya amman ni na mika lamarina ga allah kullum shi nake roka ya zaba min abinda yafi zama alkhairi “ajiyar zuciya maryam ta sauke dan tuni farincikinta ya gushe ahankali kuma take jin wani irin tsanar nuzla na shigarta domin duk abinda zai damu sister ya dameta kuma zata iya yin komai akai "bari na fad'a miki irin abubuwan da nakewa yaya hisham da basu yi tasiri ajikinsa ba amman ki gwada yi wata kila yayi tasiri ajikin yaya adam "ki rufa min asiri sister kema kin kasa shawo Kan yaya hisham bare ni? “ zaki iya nima da babu digon soyayyarsa nayi bare ke da na fahimci tsananin son da kikewa yaya." “Kai sister !kai sister ko gsky "baki bazai iya misalta irin son da kike masa ba you just keep it in your mind naunayen ajiyar zuciya ta sake saukewa tace "haka ne sister ina tsananin son shi kuma bana jin zai daina wannan son har zuwa lokacin da numfashina zai bar jikina shine kad’ai muradin raina zan zauna dashi a kowani hali wannan alqawar ne “ shiru nana hauwa'u tayi  tana sauraron  bayaninta “uhmm ai nasani gbdy yayana ya tafi da komai naki ya bar min saura ."harara maryam ta sakar mata kamar tana gabanta stil fuskarta dauke da murmushi ta cigaba da magana "sister ko bai sona na kasance dashi hakan zai dangwamar dani cikin farinciki ko bazai soni ba zan rayu dashi ." “Ina rokon allah idan har dole dayanmu ne zai samu farinciki samun soyayyar gidan aure to ya zamanto kece zanji dadi zanyi farinciki domin kece kike tare da abinda kike so ni kuma daman banyi aure dan soyayya ba ,”ni kuma ina rokon allah dukkaninmu mu dace mu samu soyayyar mazajenmu so na har abada “mrym ta qarasa mgnr tana hawaye yayinda itama nana hauwa'u hawaye take zuciyar kowacce na cike da tunani .”maryam na tunanin halin da zata shiga a gidan aurenta yayinda nana hauwa’u ke tunanin halin da take ciki a gidanta sun jima suna waya nana hauwa'u na fad'a mata abubuwan da zatayi domin janyo hankalin yayanta sannan sukai sallama.” Maryam ta zauna shiru tana mamakin hakurin nana hauwa’u zata iya hakuri akan komai na gidan miji amman banda hakuri akan wata ko bata dauki mataki akan miji ba lallai zata dauka akan duk wacce zata ra’bi mijinta ,mijinta nata né ita kad’ai dan haka babu wacce zata daukarwa rainin” ta dade zaune tana saka da warwara kafin daga bisani ta mike ta nufi d’akin mami inda su aunty shahida suke,jiki a sanyaye ta tura kofar dakin ta shiga bakinta dauke da sallama gbdynsu suka maida hankalinsu gareta cike da girmamawa tace “aunty shahida me zaa daura maku ?.” Aunty shahida tayi murmushi kana ta dubi sauran yan’uwanta tace “ me zaku ci ? duk abinda zaki ci shi zamu ci “okay mrym kin iya fankaso?mrym tayi shiru na second biyu sannan ta gyada mata kai alamun” eh! “tô kiyi mana fankaso na kwana biyu ban ci ba ,suma kuma nasan zasu ji dadi ahankali tace “tô !ta juya ta bar d’akin zuwa kitchen tana kiran masu aikin gidan cikin kankanin lokaci suka bayyana agabanta nan ta fad’a masu abinda take son su tayata ita kuma ta soma qoqarin kwa’ba fulawa duk abinda mrym tayi ranar cikin sanyin jiki tayisa tare da tunanin halin da nana hauwa’u take ciki .” Washegari  da misalin karfe shida na yamma ATA ya tashi daga bacci wanda ya soma tun karfe biyu dan baccin ne ma ya dawo dashi gida, mika yayi tare da salati sannna ya sauko daga shi sai boxer ya shiga bathroom yayi wanka ya dauro alwala ya fito kugunsa d’aure da towel yayinda hannunsa ke rike da wani qaramin towel yana goge sansar jikinsa bayan ya gama ya feshe ilahirin jikinsa da body spray sannan ya qarasa inda kayansa yake ya dauko   blak and whit rigar mai hade da wula ya saka yayi kyau sosai tamkr wani matashi d’an shekara talatin a duniya ya gabatar da sallah la’asar ya fito parlour ’nsa ya bud’e fridge ya dauki holladia milk mai sanyi ya sha sannan ya sauko daga samansa ya nufi gurin mami yana qarasowa ta ajiye jaridar hannunta tare da mika masa hannu.” ya qaraso ya zauna kusa daita kallonsa tayi cike da kulawa "shigowata uku  ina duba ka baka tashi ba daman tun da naga  irin kwanciyar da kayi nasan ka gaji domin bacci kake  mai tattare da stress ." numfashi kawai ya sauke batare da yace komai ba "muje kaci abinci kallonta yayi cike da qauna aransa ,yace "sweetheart na sha hollondia milk bana jin yunwa yanzu may be kafin na kwanta yayi mgnr yana zuba mata kwayar idanunshi ."adamcy nah ! ta kira sunansa yaji wani faduwar gaba dan duk sanda ta kirasa haka yasan akwai damuwa.” "dan allah mar.."no sweetheart karki ce wani abu yanzu we 'll talk later amman right now karki ce min komai akanta dan allah ki barni na huta da mgnrta haka ,kullum magana daya kmr wata zinariya "yayi mgnr cikin fushi murmushi tayi tana dungure masa kai "bazaka bari nayi maka nasiha ba "wani nasiha kuma sweetheart ?nasihar da acikinta muka tashi idan ma nasihar ce ita ya kamata kiyiwa nasiha dan ni dai kinsan bana son qazanta a gidana , ina buqatar kamshi akoina na shiga  bana son shirme da hauka agidana “ya qarasa mgnr tare da yi  shiru "sai me kuma ?thats all I need bayan wadan nan bana buqatar komai ." "shi gyara shim....fi...da.." rawar da muryarta ta fara da in ina saboda kallon daya tsareta dashi  yasa da kyar ta samu zancen ya kai qarshe tace “me yasa kake kallona haka kmar zaka cinyeni ?”allah adamcy zaka iya kashe mutun da kallon nan naka ,mutun sai mugun kallo “lumshe tsumammun idanunshi yayi tare da riko hannunta daya cikin nashi yace "sorry sweetheart ban fahimci abinda kike nufi bane shi yasa kika ga ina miki kallo haka "ajiyar zuciya ta sauke tace " ina son jikoki daga wajenka shine maaanar gyara shimfida dan karka ce zaka ki hada shimfida daita ".ta qarasa mgnr tana dubansa .” "Sweetheart iya jikokin da kike dasu sun isheki haka ba sai kin samu qari daga gareni ba” ya fad'a yana zare hannunsa daga cikin nata yana sake kallon fuskarta ganin yana qoqarin mikewa tayi saurin rikosa za tayi magana ya katseta da cewa "ina son haihuwa amman bana bukatar haihuwa daga gareta d'an haka tun wuri sweetheart ki daina tunanin zaki samu jikoki daga gareta dan bazaki samu ba ." murmushin karfin hali mami tayi cikin tsigar rarrashi tace "ka dai bi ahankali karka zo kana rage wa diyata murya fa ."na gwamaci mutuwa  akan nayi haka "come on adamcy nah ka daina cika baki karka zo kana min kuka kana sonta fa ." zare hannunsa yayi tare da barin gurin ya nufi hanyar fita yana cawa “sai na dawo!   bayansa tabi da kallo tana jin wani irin zafi na taso mata duk da ac dake aiki a parlour'n komawa tayi ta jingina jikinta zuciyarta na tsalle saboda sarai tunda ya nuna baya só baya só né kuma zai yi wuya ya só ko yayi wani abu da mrym amman tunda akayi wannan auren babu mai kashesa sai allah, duk yadda zatayi sai tayi ya só mrym ,shiru tayi tana tunanin dan bata son takura wa d’anta har karfe goma bai shigo gidan ba mami ta kasa shiga ta kwanta duk ta kasa sukuni saboda bata son yana dadewa awaje  haka ma maryam yadda mami bata runtsa ba itama bata kwanta ba tana kusa daita " Suna  zaune suna duba agaogo ya shigo tamkar wani zaki ganinta cikin wani yanayi yasa ya qaraso ya zauna kusa daita kallonsa tayi tana sauke ajiyar zuwa ganin babu wani sauyi atare dashi "sannu da zuwa yaya "mrym ta fada. yayi mata banza tmkr bai ji ba yana cewa "sweetheart ba kiyi bacci ba ?cike da kulawa tace “taya zan iya bacci byn adamcy nah bai shigo ba “ina kaje.?" naje waya unguwa né amman na dawo since muna tare da mb né “ baka ci komai ba har yanzu”? numfashi ya sauke daman yasan sai ta tambayesa "bana jin cin komai sai da safe naci "kana son barin kanka da yunwa mrym maza tashi zubo masa abinci kafin mrym ta mike ya mike ya nufi samansa ." Mrym tayi dining ta zubo masa abinci ta dawo mami gashi” yi hakuri mrym ki bar abincin nan bari na hada masa coffee nasan zai sha tunani tayi tasan halinsa tunda yace baya ci bazai ci ba  zagayeta tayi ta hada masa  coffe tayi samansa tana shiga parlour'n ta taraar dashi zaune idanushi a lumshe "adamcy nah "ta kirasa ahankali tare d zama kusa dashi gyara zamansa yayi ya zuba mata ido bai ce komai ba "ga coffe ka sha babu musu ya karba ya soma sha ahankali tana tare dashi har sai daya shiga wanka sannan ta sauko ta shige dakinta tayi alwala tazo tayi shafai da wutiri ta kwanta ." 1:00  na dare maryam ta shigo dakin ata cikin sand’a , a hankali ta kai hannu tana nenan makunnin wutar d’akin tayi saa ta gani ta kunna wutar ta tsaya akanshi tana qare masa kallo yana kwance  ya lullube jikinsa , ahankali ta kai hannunta ta yaye bargon da lulluba dashi daga shi white pant " wani abu taji ya tsarga mata tun daga yatsun kafafunta zuwa kanta duk wani zati na jikinsa gashi nan a bayyane tana kallo har kan jijiyarsa tana gani “ina ma zaka iya bani dama dana bayyana maka irin yadda nake ji akanka, ina sonka yaya adam tun kafin mahaifiyarka tayi nasarar had'a aurenmu ,ina da mahimman sako acikin zuciyata.” ka bani dama isar maka da sakonin zuciyata you are my life ya  adam I love you ni kadai nasan yadda nake jin sonka a zuciyata ,I can't live without you duk duniya kai ne abinda nake tsananin so kuma nake shiga tashin hankali idan naga wata zata kusaceka."dan Allah ka soni ko yaya ne "ajiyar zuciya ta sauke tana kare masa kallon tsab " world can't describe how much I love you ,I love with all my heart shiru tayi jikinta na qara mutuwa akanshi  daya daga cikin wayoyinsa ne ta dauki qara da sauri ta durkushe  kasa ta kankane jikinta wuri daya  tana rawa jiki."wayar tayi ringing har ta katse wani Kira ya cigaba da shigowa .” ya motsa da kyar ya lulobo wayar ya d’aga batare daya bude idanunshi ba "hello !!! yaji shiru dan haka ya mayar ya ajiye wayar a gefensa ya sauke naunayen ajiyar zuciya tare da komawa ya kwanta dan ya gaji sosai ."ahankali mrym ta mike tana leka fuskarsa bacci ya koma dan hk tasa shi gaba da kallo har da tagumi sai murmushi take tana ganin tayi nasara arayuwarta tunda ta mallakesa a matsayin miji sai ta soma  kokarin barin dakin wani kiran ya shigo da wani irin mugun sauri ta hantsila byn kujerar sofa tana rawar jiki wannan karon daukar wayoyin yayi ya kashe gbdy ya janyo pillow har guda biyu ya matse a qirjinsa  ahankali ta fito ta bar dakin tun kafin asirinta ya toni ta ballowa kanta ruwa dan tasan muddin ya kamata bazai raga mata ba ".. Karfe shida daidai na yammacin ranar asabar maryam tana zaune cikin girmamawa a gaban mami ,sanye cikin wata haddadiwa madam gezner fara sol wadda aka yiwa aiki  da yellow zare da stone ,aunty shahida ta yafa mata mayafi  fari wanda ya fito da ainihi shape din fuskarta ta sanya takalmi fari sol tsintsiyar hannunta daure yake da farin agogo na fata mai baqar fuska,qamshi jikinta ke fiddawa mai sanya nutsuwa da kwantar da hankali wannan kuma duk aikin ya’yan mami né ." Gabadayansu ya’yan mami nasiha suke  mata mai ratsa jiki,wadda tabi kowacce gaba ta jikinta,suna sake tunasar daita haqqin daya rataya a wuyanta cike da gamsuwa cikin sanyin jiki ta soma yi masu  godiya,a daidai sanda uban tafiyar ya shigo,cikin shigar da yafi yi , wato kanana kaya ,baiyi tsammanin zai gansu  a nan ba da bazai shigo ba ,amman babu yadda zai yi kiran sweetheart ne gashi gbdy sun gansa sallama yayi dai dai lokacin da mami take cewa"mrym ki goge hawayen,ai bamu rabu ba muna tare duk sanda kike son ganina ki kirani zan zo idan banzo ba zan sa aka wo min ke ." Wani haushi ya kamashi dan hk  ya kau da kanshi gefe yana maida hankalinsa kan wayarsa ya isa gaban mami nesa da mrym  ya duqa yana mata sallama sanda ta yunqura zata tashi don basu wuri aunty shahida  ta dakatar da ita ta koma inda ta tashi "Adamcy !"bai amsa ba ka zauna kusa da matarka gefen lip's dinsa ya ciza sannan ya zauna sai dai nesa daita aunty khadija ta kamo hannunsu ta tsarke cikin juna "adam ga amanar mrym “ tsaki yaja tare da zare hannunsa cikin nata yana cigaba da danna wayarsa ita kuwa mrym gabanta ne ke wani irin mugun faduwa wanda bata ta’ba jin irinsa ba sai  yau ." "Yau zata kwana gida daya wata kila ma daki d’aya dashi ya allah ka kawo min dauki ka bani kwarin zuciya ka daurani akanshi "adamcy ga amanar mrym  nan na damka maka,kada ka cutar da ita don kana ganin baka sonta  ,ko ban gaya maka ba kasan  aure amana ce ta mace da ake danqawa namijinta wanda duk kuma yaci amana Allah bazai qyaleshi ba,na tabbata diyata mrym  bata da matsala,idan naga wata matsala to daga kaine, ka kuma kuka da kanka don wallahi bazan taba daga maka kafa ko baka uziri ba,ki kiyaye". Ya dago idanunshi da suka gama canza kala ya zubawa mami "sweetheart bazan boye abinda ke raina ba domin idan nace zan rike amanar nan nayi karya dan bazan rike ba ,kice na aureta kuma na aureta amman batun amana kiyi hakuri am sorry bazan iya rike wata amana ba "ni kake fad'awa haka adamcy ?yayi shiru wai har sai yaushe za kasan ka girma ka wuce wad’an nan abubuwan?sweetheart babu wani batun girma anan auren dole fa kika min .” “da na maka auren dole wa yaja akayi maka ?yayi shiru “allah ya ganar da kai gsky mrym ki qara hakuri kinji  kiyi qoqari ke sauki hakin daya rataya a wuyanki allah yayi miki albarka "Insha Allahu  mami zan kiyaye,Allah ya qara girma, Ameen summa ameen,Allah yayi muku albarka gbdy ."mami na yin shiru ata ya mike ya fice ,mami ta mikar da mrym  tsaye  ta rungumeta tana shafa bayanta ta dauko littafin adduoi ta mika mata "duk wani maganin damuwa yana cikin nan karki yi sakaci da addua in sha allahu komai zai zama tarihi wata rana ta mika hannunta ga Aunty shahida suka fito daita suka sakata a bayan mota inda ata ke tsaye tare da salim da hisham ya rungume hannunwansa a qirji .” salim ya dubesa "ata ga amarya can zaa kai maka yau fa zaka shige daga ciki nima dai bari nazo na lalubo wacce zamu rufawa juna asiri"za dai ka rufa mata asiri ata yayi mgnr tmkr ba daga bakinsa ta fito ba ." “Za dai mu rufawa juna "idan baka da hankali kayi daga yau kasa acikin kwakwaluwarka cewa duk nmj daya auro mace shi ya rufa mata asiri.” salim yayi murmushi yana cewa "haka né amman dai .."kaga abar mgnr haka hisham ya gyara tsayuwarsa kawai yana kallonsa batare da yace komai ba "salim ya numfasa yace "amman dai Ya kamata kaje ka sauya kaya a wuce da kai "zuwa ina kenan ?ba yau zaku tare ba ?dawa kenan ?ban gane ba kai da mrym mana "Uhm ita kadai dai .” hisham ya kyallesa kawai ya girgiza kai yana sake gyara tsayuwarsa "su biyu  ne zaune a bayan mota sai aunty khadija da driver a mazauninshi ya tada motar suna qoqarin barin gidan ." hawaye ya ziraro mata dan wannan lokacin  ta kasa daurewa saboda nasihar aunty shahida  ta sunkuyar da kanta  tana damqe littafin da mami  ta bata sannu ahankali har suka qaraso tampatsetsen gidan ata dake surulere driver yayi parking suka firfito har mrym suka sakata  a tsakiyarsu    cike da nutsuwa take takawa gabanta na faduwa har suka kawo bakin kofa shiga parlour’n suka ce "mrym shiga da kafar dama allah yasa kin shigo kenan mutuwa ce zata raba ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 5 ...Kusan minti biyar maryam na tsaye a bakin kofar shiga babban parlour'n gidan gabanta na wani irin bugawa da karfi, sai da aunty shahida ta sake maimaita magana sannan ta d'aga kafarta ta dama da kyar bata sauketa a koina ba sai acikin had'ad'den parlour'n ." yadda gabad'aya penting jikin gidan yake fari sol haka zalika cikin gidan yake ,gidan ba wani babban gida bane akan sauran gidajensa domin kuwa duplex ne sama da kasa ,sama d'akuna uku ne sai d'aki d'aya wanda aka waresa domin baki , babu abinda babu acikin wannan d'akin, idan baki suka shiga cikinsa bazasu fito domin yin ibada ba dan anyi masa tsari na musamman tare da kujerar kwaya d'aya a d'akin wanda ake kira da (L)." yayinda kasan gidan babban parlour ne mai d'auke da d'aki d'aya da bayi , sai makeken kitchen da dining area sai kujera three seter manya manya guda biyu da one one seater guda biyu na alfarma ga makeken tv bango 80 inches ,iya had'uwa wannna gidan ya had'u domin kuwa an zuba duk wani kayan qawa na more rayuwar duniya ,kai tsaye sama suka nufa da maryam rike da hannunta har d'akinta suka zaunar daita a bakin gado sannan aunty shahida ta shiga kallon d'akin komai kamfani ta tsarashi da kyau dan bata samu damar zuwa ba lokacin da zaa kawo kayan maryam " Numfashi aunty shahida ta sauke kana ta soma magana "maryam yau dai allah yayi ikonsa gashi kin tare a gidan mijinki kuma danuwanki kiyi hakuri da duk wani abinda zaki gani marriage is sweet and sometimes is not sweet , so idan kikaga dadi kiyi farinciki ki gara godewa allah ,idan kika ga sa’banin haka Kiyi hakuri wanda daman hakuri kowacce mace ke yi a gidan aurenta ,matakin nasara a gidan aure ba komai bane sai addua juriya da kuma hakuri dan haka ki qara hakuri akan wanda kike dashi ko ba adamcy kika aura ba dole zakiyi hakuri bare kuma kinga irin mijin da allah ya baki mai matukar wuyar shaani ,amman da sannu idan kina masa abinda yake so zai canza miki daga adamcy da kika sani zuwa sanyin idaniyanki kiyi duk abinda mijinki yace abinda yace baya só ki barshi." muryarta na rawa tace"naji kuma na gode aunty in sha allahu zan kiyayye sai da suka d'auki wa d'aya da wasu mintuna sannan suka fara qoqarin wucewa durkushewa maryam tayi a gabansu aunty shahida tasa masu kuka mai ta'ba zuciya, tausayinta ya kama su, dan sun san kukanta yana da nasaba da irin rayuwa da zatayi acikin gidan mai tattare da rashin 'yanci ,da kyar suka rarrasheta tare da bata kwarin gwiwa kafin sukai mata sallama suka kama gabansu ." Bayan tafiyarsu ta tsaida kukanta tare da sa hannu ta goge hawayenta tayi shiru acikin makeken d'akin da babu abinda babu na jin dadin rayuwar duniya komai na d'akin blue ne da kujera sofa kwaya daya ta hade hannuwanta waje daya tana jin mummunar fad’uwar gaba "ko wani irin rayuwa zanyi acikin gidan nan ?ta yiwa kanta tambayar kafin a hankali ta yunkura daga zaunen da take ta qarasa jikin window d'akin ta tsaya tare da kai hannu ta d’an zuge labule tana kallon haraban gidan ahankali take kallon get din gidan tana jin fad'a uwar gaba mai tsanani ." Shi kuwa ata daga inda yake a tsaye a haraban gidansu tunanin yadda zai yi da maryam yake bayan yasan kisan kai haramun ne a addini tabbas daya zuba mata shinkafar bera cikin abinci taci ta mutu ya huta ,wani naunayen numfashi ya sauke adaidai lokacin da wayar hisham ta soma ringing ya ciro wayar daga gaban aljihunsa ya duba ganin mai kiran ya saki fuska tare da d’agawa "hello my nuzlah!okay ina haraban gidan ma yanzu ,no karki damu anything for you my love a natse ya cigaba da motsa lip's dinsa “karki manta kece rayuwata kece wacce zuciya da gangan jikina suka yarda kuma suka amince da qaunarta “ya qarasa maganar yana washe hakora .” kallon kasan ido ata yayi masa yana mai jin tashin hankali mara misaltuwa."Kai dan allah manta daita ai kece the best kece first lady ai yana magana yana murmushi mai tattare da farinciki "wani irin bakinciki ya mamaye gangar jiki ata yayinda zuciyarsa ta dinga tuttukin bakinciki bai tsaya cigaba da jin wulakanci da hisham yake yi masa ba ya juya cikin tsananin fushi yana jan tsaki ,kai tsaye inda motocinsa suke pake ya nufa." Ya tsaya kawai cikin zafin zuciya yana ciza lip's dinsa na kasa da karfi ma'aikatan dss da wasu daga cikin masu tsaronsa suka zagayesa yayinda wasu na qoqarin bude masa mota ."cike da zafin zuciya ya shiga gidan baya ya zauna yana cigaba da ciza lip's dinsa yana girgiza kafarsa daya." hisham yayi murmushi bayan wucewar ata sannan ya cigaba da wayarsa "hisham abinda kayi bai dace ba cin fuska ne ga ata "shi ya'ya mutane da yakewa fa ?ai gara shima a dinga masa yaji ko da dadi ,ka duba kaga yadda ya bari aka wuce da maryam ita kadai babu wata kulawarsa sannan kaji irin maganar daya fad'a maka sam sam maganarsa babu da'a acikinta, baya respting din mace , ka sani na sani kowa hakuri yake da abinda yazo hannunsa ,shi mai yasa bazai yi hakuri ba ? bana son nana hauwa'u nuzlah nake so amman hk na hakura daita nuzla dake sauronsa ta sauke numfashi aranta tace "sai ma ka rabu daita yadda danuwanta ya nuna rashin qauna gareni itama sai na bari ta d’and’ani qiyayya mai zafi daga gareka dan babu abinda zai hanani shiga gidan "kaga mu bar maganar mayi daga baya ."inji cewar salim.” Direbansa cike da girmamawa ya tambayesa inda suka nufa "muryarsa can kasan makoshi yace "mb ! dan haka kira motar da zata fara yin gaba yayi ya sheidawa direban sannan suka sa kai motoci biyu ne a gabansu sannan motar da ata yake ciki sai mota biyu abayansu,cikin kankanin lokaci suka qaraso kan titin oduduwa road inda anan gidan mb yake ." bayan motocinsa sun shigo cikin haraban gidan sukai parking ,sai dai shiru ata ya cigaba da zama yaki fitowa sai daya d’auki mintuna shabiyar sannan ya fito a natse yana shan kamshi.” Mb na zaune yana kallon tashar labarai yaji sautin muryar ata yana sallama aciki ,fuskar mb cike da farinciki ya mike tsaye daga zaune da yake ya tarosa ya rungumesa ajikinsa yana cewa "kai mutumina daga ina haka ?sai daya sauke numfashi sannan yace "daga gida ! ya bashi amsa atakaice sannan ya samu waje ya zauna yana fesar da numfashi tare da runtse idanunshi ,amira dake kitchen ta fito hannunta rike da tray ta gaishesa fuskarta a sake "ango kasha kamshi ina yini ? " ta fada idanuta na kan tray din dake hannunta tana zuba hadin salad.” fuakarsa a hade tmkr wanda aka fadawa sakon mutuwa ya amsa "lafiya lau madam ya gida da yaran ?"lafiya lau muke” tace masa atakaice dan ta qagu ta kammala abinda take ta bar gun taje ta shirya kanta ."tana sauka daga stares din dining area din mijinta ya cigaba tambayarsa amaryarsa ." "Manta da wata amarya na dai baro su aunty sun wuce daita amman zan basu mamaki "kamar ya zaka basu mamaki ?.” "bazan ta’ba kwana a gidan ba, aure ne nayi ,tariya ce na basu damar sukaita ,rayuwa daita kuma bai zame min dole ba haka zata qare rayuwarta batare dani ba " haba abokina karka yi haka mana ka tausayawa yarinyar nan mana ,”kaga ni ba abinda ya kawoni kenan ba “ mb ya gyara zamansa yana dubansa a tsanake tare da cewa “me ya kawoka?“nazo ne akan hisham ". ”hisham kuma ?mai faru dashi ?yayi masa tambayar a jere cikin tsananin tashin hankali ya sauke numfashi kana ya motsa lips dinsa kadan "hisham yana son mu samu matsala dashi “a natse ya cigaba da magana ya zayyano masa komai mb ya numfasa kana yace "gsky bai kyauta ba zan masa magana amman kai kuma ai bai kamata kaji ciwon abinda yayi ba tunda kaima halinka ne koma nace a wajenka ya koya,kaga yanzu lokaci yayi da zaka canza” ata ya d’an d’ago kanshi ya tsura masa tsumammun idanunshi “ ”wallahi ka canza halinka kaga yadda yaruwarka baza taji dadin aure a gidanta ba kana cin zarafin ya’yan wasu da kanen wasu amman kai baka son ayiwa naka ai kai ma kasan hakan ba abu ne mai sauki ba ,kasani duk abinda kayi sai anyi maka “wannan ba gasky bane yayi maganar yana lasar lip’s dinsa “duk dai abinda mutun yayi akanshi zai qare ba akan wani ba mb ya bud’e baki zai sake magana ata yayi saurin dakatar dashi ta hanyar cewa “dan allah na gama da wannan maganar shi kuma hisham ka nemeshi kaja masa kunne, kuma zan kira auta matukar tana facing din matsala a gidansa sai kunji tsoron abinda zai biyo baya dan wallahi sai na kashe auren gabad’aya.” “idan kuma tana son mijinta fa ? shiru ata yayi batare da ya ce komai ba yana nazarin maganar mb “ka tsaya ka natsu kayi tunani mai kyau domin kashe auren ba shine mafuta ba , ka barta tayi zaman aurenta lafiya , babu ruwanka da matsalar gidanta idan da wata matsala nayi imani nana hauwa’u zata kawo karshensa ,ina baka shawara ka cire hannunka karka zo kayi abinda zaa zo ana kuka da kai “ shiru ata yayi ya kasa cewa komai yana nazarin maganarsa har sanda amira ta sake fitowa ta cika masu table din gabansu da kayan abinci iri iri ta juya zuwa d’akinta ." "Abokina ..!"rin wannan liyafa haka,gsky ina da rabo acikin abincin gidanka yau shyasa haushina ya kawo ni gidanka kasan bayan mun shigo haraban gidan nan naji kamar bazan shigo ba"yanzu dai kanka ake ji sarkin kwad'ayi,ga abinci nan kayi sarving din kanka ata yace " no bari amira ta fito "ta fito tai maka me ?”yayi masa tmbyr yana hararasa “hankali kwance ata yace “ta zuba min mana “ai kuwa baka isa ba sai dai idan bazaka ci ba ,amman matata ni kad'ai zata sarving ,idan kuma lallai ka matsu da cin abinci kaje ga matarka .” "uhm !ata ya furta daga kasan makoshinsa sannan yace "banson iskanci fa mb matarka ko matarmu ? mb yayi murmushi yana dubansa adaidai lokacin da amira ta sake fitowa yace "darling zubawa wannan gogaggen dan iskan abinci yaci ba dan halinsa ba “ murmushi tayi ta zuba masu tare ."sai da ya gama shan qamshinsa kafin ya soma cin abinci."mb ya gyara zama yace “gsky abokina karka cuci kanka wallahi kaje wajen matarka ko babu komai ai ka rage mara “ata najinsa amman yayi masa banza yayi tmkr ba dashi yake mgn ba ya cigaba da kai abinci bakinsa .” mb ya ajiye spoon din hanunsa ya zuba masa ido yana kallonsa “ wallahi ata ka canza rayuwa “me ya faru da rayuwata da zan canza ?abubuwa daya kuwa sun faru da rayuwarka taya da ranka da lafiyarka ga lafiyayyar mata allah ya baka amman ka tsaya cutar kanka .”kowa da yadda yake rayuwarsa ni yadda nake rayuwata empty yayi min .” ata ya fad’a batare daya jallesa ba shiru mb yayi yana cigaba da kallonsa kafin daga bisani yace “kai ko baka da lafiya ne? ata ya d’ago a natse yana dubansa mgnrsa ta bashi dariya sai dai yaki yi dan ba aladarsa bace yin dariya .” “Ka tsareni da ido ko kuma maganar mami ce ta tabbata yarinyar mafarkinka aljana ce ?”uhm mb kenan “babu wani mb kenan ka fito ka fad’a min gsky gabanka na tashi ko kuwa zero ne kai ?ata ya dauke kanshi yana cewa “babban tashi ma kuwa dan a halin da nake ciki sannan na samu irin kalar yarinyar da nake so to wallahi sai ahankali dan zataji jiki “mb ya kwashe da wata dariya yana buga hannunwansa “ kasan wani abu abokina ?ata ya kai abinci bakinsa yana dan kallonsa alamun yana jinsa "daman irin ku ne idan suka shiga hannun mace sai allah ,sai yadda akayi daku ba soyayya ba hatta gaban mace sai ku lashe baku sani ba” abincin bakinsa ya tofar da sauri bayan ya dalla masa katuwar harara kamar zai cinye shi ". ”allah ya isa tsakaninmu da kai mb wannan ai cin fuska ne,ko zan so mace sai na kama wani lashe gabanta gabanta fa? ni adamcy ,i think ka fara hauka ,kai allah ma ya isa tsakanina da kai ya sake maimaitawa yana ajiye spoon din hannunsa tare da ture plet din abinci , alokacin da sugura ta fito da mugun gudu daga d’akinsu mansor na biye daita tana ganin ata ta nufo wajensa ta fad'a jikinsa tana kiran "uncle !"kaga yaya mansor ko ." Ya rungume tsam ajikinsa yana kallon mansor dake haki " ”haba yaya mansor mai baby nah ta maka ?textbook din assignment dina ta yaga” ya fad’a Kmr zai yi kuka ata ya kalleta "baby da gaske kin aikata haka ?tayi shiru tana sake lafewa ajikinsa "ai tunda kaji tayi shiru ta aikata ne dan barna a cikin yarinyar nan baa magana babu abinda zata gani bata 'bata ba “inji cewar mb tare da kai hannu zai zuba mata rankwashi aka ata ya tare hannunsa "yana cewa “haba meye haka kuma ?wannnan hannun naka koni ka zubawa shi ai sai na tashi aiki bare ita ,mb yayi murmushi kawai ata ya kalli mansoor yace “kayi hakuri je ka dauko textbook din na gani ya juya da sauri ya shiga daki ." ATA ya cigaba da shafa bayan sugura "a duk lokacin dana kalli baby sugura sai naga kamar princess dina tana yarinya "ko itace? Mb ya fad'a yana murmushi ata ya had'e rai sannan yace" banason iskanci yau fa naga wasu abubuwa kake min "babu wasu abubuwa idan itace shikenan sai ka cigaba da jira zan baka aurenta ."ATA bai qara cewa komai ba ya cigaba da shafa bayanta dan ya fahimci yau iskanci abokinsa yake ji ." Bangaren maryam kuwa tana can zaune cikin tsananin tashin hankali gefe guda kuma jifa jifa tana duba agogo awani suka dinga zuwa suna wucewa ahankali ta mike ta shiga bathroom din dake manne acikin dakin tayi alwala ta fito tayi sallah magrib ,haka da ishai tayi ta sake mikewa tayi sallah duk abinda take gabanta banda faduwa babu abinda yake .” "nan da wasu 'yan shekaru zamu fara ajiye surukai ,ya dai kamata kasan ciwon kanka Ata ka rungume aurenka , ko bazaka yi dan kowa ba kayi dan kanka dan rayuwar nan babu tabbas " karka mutu baka ajiye kowa ba “ muryarsa a matukar sanyaye ya motsa labbansa “wallahi ina matukar son haihuwa amman bada wannan yaron ba ,bana sonta mb “kayi hakuri ata ka daina fad’ar haka dan Allah kayi addua kawai “shikenan zan fad'awa sweetheart tayi min addu tunda addaur iyaye babu shamaki idan alkhairi ce arayuwarta allah yasa min sonta ko kad'an ne a zuciyata amman wallahi mb I don't know why ban ta'ba jin son yarinyar nan ba , kullum na ganta kamar na kasheta haka nake ji , suna tautaunawa mansor ya dawo hannunsa rike da textbook ya mikowa ata." Ya kar’ba yace “mansor ai yagewar ba wani mai yawa bane kayi hakuri kaji yarona” kaiwa mamanku zata gyara maka yaron ya juya zuwa dakin amira sun jima suna tautaunawa har karfe shabiyu sauran sannan ata ya bar gidan zuwa gidansa dake lekki ." Ita kuwa maryam tana nan zaune har karfe goma sha daya ta wuce babu ango babu labarinsa ga tsananin bacci tana ji amman ta kasa ko kifta idanunta saboda tsananin tsoro jiki a sanyaye ta dauki wayarta ta kira mami "maryam ya akayi ya bakunta? adamcy ya shigowa kuwa ?"a matukar razane maryam ta dago ta kallon dakin ,sai kuma ta maida kanta qasa kamar tana gaban mami yayinda idanunta suka qara canza kala sakamakon qwallar data soma dan taruwa mata." cikin faduwar gaba mami tace "me ya faru maryam ko bai shigo bane ? "mami bai shigo ba gashi tsoro nake ji mai matukar azabar Idan bai shigo ba bazan iya bacci acikin gidan ni kadai raina ba " ajiyar zuciya mami ta saki"oh my god adamcy ,Allah yasa kar ya kasheni ,kawai dan anyi maka auren da baka so shine zai zama matsala ka dinga wulakanta mutane haka?maryam Kiyi hakuri nasan dole zaki ji babu dadi ko bama dan tsoro ba ki qara hakuri kamar yadda na fad'a miki bazaki taba bakinciki da auren nan ba ki barni dashi nasan yana sane zan sashi yasan aikinsa dan haka ki manta da adamcy kinji kiyi zamanki babu abinda zai sameki ga masu gadi nan bazasu ta'ba yarda wani ya shigo ba ,kinyi haquri ina tabbatar miki adamcy zai shigo komai dare ." Cike da girmamawa tace "to! mami na gode sosai allah yasa kifi haka allah kuma ya bar min Ke mami ina sonki "nima haka maryam bye take care."yana zaune a parlour’n gidansa dake lekki phase 1 anjus avenue yana zukar sigari wayarsa ta soma ringing ya kai hannu inda ya ajiye wayoyinsa ya lalubo yana dubawa sunan sweetheart ya gani yana yawo a screen din wayar shiru yayi ya cigaba da kallon wayar yana zukar sigari gbdy yaji gabansa ya shiga faduwa dan bai san me zata fad'a masa ba idan ya dauka dan haka kiran na katsewa ya kashe wayoyinsa gabdaya ya kwanta rigingine yana kallon saman parlour'n yana cigaba da zukar sigari sai daya tashi da kwali daya sannan ahankali bacci yayi awon gaba dashi ." Bangaren maryam kam karfe uku na dare bata runtsa ba har garin allah ya waye bata ko kifta idanunta ba balle tayi bacci yadda taga rana haka taga dare tausayin kanta ya kamata shi kuwa ata ko tunaninta bai yi ba dan babu digon tausayinta acikin zuciyarsa karfe shida daidai ya tashi ya shige bedroom dinsa ya shiga bathroom yayi wanka yayi alwala yazo ya gabatar da sallah bayan ya idar ya koma saman gado ya kwanta idanunshi na kallon saman d’akinsa cikin kankanin lokaci bacci ya daukesa ." Karfe takwas daidai a gidan maryam tayiwa mami direba bai gama daidaita parking ba ta fito tana addua" Allah na rokeka ka kawo min sauki acikin rayuwata ka kawo min karshen wannnan damuwar "ta qarasa fada tana dafe goshinta ta tsaya a bakin kofar parlour’n tana kiran sunan maryam "maryam !! mami ta shiga kwalla mata kira da sauri ta miqe a rude ta sauko ta bude mata kofar parlour'n mami ta tura qofar ta shiga,yanayin fuskarta kawai ta kalla ta tabbatar mata ta sha kuka har gaji "ina adamcy yake ?cikin mutuwar jiki ta bud'e baki "ammm uhm baa gida ya kwana ba yanzu Ke kadai kika kwana a gidan nan ?ta gyada mata kai idanunta na kawo ruwan hawaye "ina masu gadi ?"suma tun jiya da misalin karfe goma ban sake jin motsinsu ba.” mami bata san sanda ta fashe da kuka mai tattare da tausayinta ba ,da sauri cikin rawar murya mrym tace"dan allah mami kiyi haquri ki daina masa kuka sai wani mummunar abu ya samesa maganarta ta katse mata kukanta saboda yadda taga tashiga tashin hankali ta zubawa fuskarta ido, kawar da kanta tayi gefe tana qoqarin boye damuwarta dan hankalin mami ya kwanta kusan minti biyar kafin mami ta soma neman layin ata Karfe goma daidai ya tashi wanka ya sake yi ya shirya cikin kananan kaya ya kunna wayoyinsa yana gama kunnawa kiran mami ya shigo.” jiki a sanyaye ya dauka yaji tace "ni kuwa uwar data kawoka duniya ce ?wani irin tsinanne yaro ne kai ? cike da tantamar ba mahaifiyarsa bace ta kira numbersa,amman dan ta tabbatarwa kanshi sai ya cire wayar a kunnensa ya duba yaga tabbas sunanta ne sannan ya kuma karawa a lokacin da muryarta Ke cigaba da fadin"wai ni kam sa'arka ce adamcy ? ‚lallai na sakar maka da yawa kaga gadon barcina,wallahi sai na dauki tsatstsauran mataki a kanka kamar yadda yayana suka bani shawara "jin sunan yayanta kawai data ambata yasa shi dauke wayar daga kunnensa yana kiran sunan Allah “yau shi sweetheart ta kira da kalmar tsinuwa wani irin tsinanen yaro ne kai ?”ya sake maimaitawa kanshi cikin tsananin tashin hankali." ” tabbas akwai wani mummunar bala'i na daban dake son kunno kai cikin rayuwarsa ." Yana tsaye cikin wannan tashin hankali kiran mami ya sake shigowa jiki a sanyaye ya dauka "kazo ka same yanzu yanzu ina gidan ina jiranka, sha sha kawai da bai san ciwon kanshi ba ,iska kawai iya fesarwa daga bakinsa ya kwashi wayoyinsa ya fito masu tsaronsa na ganin fitowarsa duk suka mike ya shiga mota suka fice a guje tare da jiniya cike da mutuwar jiki ya shigo parlour'n batare daya kalli inda maryam take ba dan gaba daya idanunshi na Kan mami né wacce kallo daya yayi mata yasan tana cikin tsananin damuwa amman km zuciyarsa babu digon nadamar abinda ya aikata bare tausayin maryam sai ma tarin qiyayyarta data ninku acikin zuciyarsa ." "sweetheart ta kasa ganewa tursasa zuciyarsa da take akan yarinyar Ke sake hura wutar qiyayyarta acikin zuciyarsa ,ahankali ya samu waje ya zauan kusa da mami yana cewa "ina kwana sweetheart!dakata adamcy bana bukatar wata gaisuwarka" shiru yayi kawai yana kallonta yayinda yaji kanshi yana masa wani irin sara ,"ni zaka wa haka ko "? bai ce mata komai ba illa ya kalli inda maryam take zaune ya daka mata tsawa " ke tashi ki bar nan". ta mike da tsaye da sauri jikinta na rawa zata juya mami tace "Ke koma ki zauna " maryam ta girgiza wa mami kai hankalinta a tashe ." "ni nace ki koma ki zauan babu inda zaki , ai ya raina ne shiyasa tunda ina masa fad'a dole ya huce akanki "no sweetheart ni ba haka nake nufi ba but at least ai.. "na rantse da girman allah idan ka sake kwana a wani gida ba gidan nan inda matarka take ba babu ni babu kai har abada kuma ko mutuwa nayi karkazo Kan gawata zan sheidawa ya'yana kowa ya sani "haba sweetheart Kiyi hakuri mana "nace kayi min laifi ne bare ka bani wani hakurin banza ? "Ina baki hakuri ne dan kin janye maganrki "to bazan janye ,ba dai ka raina ni ba to wallahi bazaka qara jin dadina ba haka kawai ka dinga gana min azaba kana ganawa yarinyar mutane azaba, laifi ne dan ta rufa maka asiri ta aureka? "wace azaba kuma sweetheart yarinyar da babu abinda ya taba hadani daita ya qarasa maganar yana kallon maryam"ke nace ki bar nan ko ?"ta tsaya tana kallon fuska mami ya sake mata alamar ta bar gun akaro na biyu a matukar fusace ya mike tsaye "Ke kina hauka ne ina mgn kina zaune ? ya buga mata tsawa " "babu fa inda zata karki sake ki bar wajena matsawar bani nace ba "wai sweetheart me nene haka né ?ya fad'a yana sake kallon maryam dake qoqarin komawa ta zauna yace "wallahi kika cigaba da zama a wajen nan sai na canza miki kamani"maryam ta kalli mami cikin tsananin tashin hankali tace "mami dan girman allah kiyi hakuri ki barni na bar wajena" ai kafin mami ta sake cewa wani abu tuni maryam ta bace .”mami tayi shiru ta zuba tagumi tana dubansa kawai domin ta rasa me za tayi har kusan mintuna goma sannan yace "sweetheart kinyi shiru kina kallona "me zance tunda kafi karfina ka rainani ka nuna min ban isa da kai ba ,duk lokacin da nace ga abinda zakayi bazakayi ba ,”amman wallahi bazanyi kaffara ba muddin baka cigaba da kwana a cikin gidan nan ba na rantse da girman allah babu ni babu kai har abada kuma zan cireka acikin ya'yana sai dai ka nemi wata uwar amman bani zulai ba ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 6 "Wai meye haka ne sweetheart ?"dan  Allah ki daina fad'ar wannan maganar, karki manta nine fa d'anki wannan yarinyar kuma diyar wasu ce "  me yasa zaki dinga fad'ar  wad'an kalaman akaina?me yasa zaki min wannan hukunci ?ya fad'a cikin tsananin 'bacin rai tunda wannan hukunci kika zartar akaina ai gara ki kasheni kawai ki huta nasan bani da gata da galihu just kill me sweetheart ko  kuma  ki janye wannan hukuncin naki ." yayi maganar Kmr zai yi kuka ." "Okay haka ma zaka fad'a ko ?ta daka masa tsawa yana qoqarin sake bude baki mami ta zuba masa lafiyayyen mari  tana cewa "kaji magana kawai sannan  kayi abinda nace kuma bazan janye kudirina ba wannan umarni ne na baka wallahi idan ka kuskura ka sa'bawa umarnina zaka ji abinda yafi haka daga bakina." Maryam dake tsaye akan step a tun sanda ta bar wajensu   jin saukar mari  yasa da  sauri ta dafe qirjinta saboda  tashin hankalin data tsinci kanta ciki ,ta qara taku biyu idanunta ya sauka akan mami da ata dake  huci  tmkr zakuna ,wani hawaye ne masu zafi suka shiga turereniyar zubo mata ,kuka take sosai  tana datasanin kiran mami datai a daren jiya ,dan tasan da bata kirata ba da hankalinta bai tsaidu akanta ba har tayi musu diran makiya da sassafe ba ." " wayyo allah nah ni maryam na shiga uku nah wannan duk laifina ne”. ta fad'a tana toshe bakinta da hannunwanta duka dan kar sautin kukanta ya bayyana ." cikin tsananin fushi ata yace "okay  sweetheart bazan bi umarninki akan wannan banzar yarinyar ba   "ya fad'a  atakaice yana furza da iska mai zafi daga bakinsa ." "Naji bazaka bi umarnina ba amman kasani daga yau  babu ni babu kai  ka cigaba da rayuwarka kai kad'ai  har duniya ta nade " tana gama fad'ar  haka ta nufi hanyar step tana  kwallawa maryam  kira da karfi "maryam !!! mrym  ta qarasa saukowa da sauri  ta tsaya  cike da fad'uwar gaba  tana duban mami "d'auko  mayafinki muje "ina kuma mami ?tayi mata tambayar a matukar firgice ." "gida mana dan bazan tafi na barki acikin  wannan gidan ba "kallon mami take cike da matsanamcin mamaki sannan ta waiga ta kalli ata dake tsaye  taga yadda yake  fidda numfashi har qirjinsa na sama da kasa wanda yake nuna tsananin tashin hankali". cike da tashin hankali ta shiga girgiza ma mami kai  sannan ta soma magana "mami dan girman allah kiyi hakuri ki barni kiyi tafiyarki ni zan  yi  hakurin zama dashi haka ta fad'a voice dinta na rawa ". "dan ubanki zaman me zaki cigaba dayi dashi yana  wulakantaki ?maryam tayi narai narai da idanunta tana damke hannuwanta cikin juna ,kin kuwa san babu wulakanci daya kai  miji  yaki kwana a gidan amaryarsa a daren farkonta zafi da ciwo ?"nasani mami dan ni kad'ai nasan halin damuwar dana kwana ciki jiya , tayi mgnr acikin zuciyarta tana qoqarin daidaita natsuwarta ." "Ya wulakantanki ya tozartaki ya qunsa miki bakincikin da bazaki iya mantawa dashi ba har abada amman ki tsaya kina 'bata min lokacin" mrym ta girgiza mata kai tana mai share hawayenta "amman bake ya wulakanta ya tozarta ba ni yayiwa kuma na gode masa amman kisani bazan tafi na barki cikin wannan halin ba  dan haka ki hau sama yanzu ki d'auko mayafinki muje an gama wannan auren". mami ta fad'a cikin tsanani 'bacin rai.” "kiyi hakuri mami duk laifina ne dana kiraki na d'aga miki hankali me yasa ma zan kiraki ? sannan me yasa zaki hukuntashi ? da  kin barshi ni ki hukuntani  mami akan abinda na aikata kina zaman zamanki na d'aga miki hankali " maryam ta fad'a hawaye na zubo mata ."you're very stupid so you're the one caused all this problems ? amman dan munafurci  kizo kinawa mutane  kukan munafurci ." " ina zaman lafiya da mahaifiyata aurenki ya shiga tsakanina daita sannan dan kin cika mahaukaciya ballagaza kika kirata kikace ban kwana gida ba ,dan ubanki idan na kwana a gidan uban me zan miki ? "ya fad'a a fusace ".?a matukar rikice tace "please am sorry I never know she wil act like this "ta fad'a hawaye na sake zubo mata, wani irin mugun kallo ya watsa mata sannan yay qoqarin qarasowa inda take mami  na ganin haka tayi saurin  taresa da hannunta dan ta lura baya cikin  haiyacinsa "karka soma ta'ba min lafiyar yarinya mami ta fad'a muryarta na rawa bata ta'ba ganin yanayinsa haka ba ". "Yau sai na kashe yarinyar nan da uban daya haifeta ya fad'a cikin cigaba da takowa cikin isa da 'bacin rai jin abinda ya fad'a yasa maryam rungume mami ta baya tana wani irin kuka tmkr qaramar yarinya "mami ki taimakeni dan girman allah "weetheart ki bani hanya naci ubanta na ganar daita kuskurenta wanda har abada bazata sake aikawata wani ba bare ni "ka shiga hankalinka “ita dai tashiga hankalinta “ “ adamcy banason abinda kake min dan babu laifinta ko d'aya idan hukunci ne ni dana mareka zaka hukunta." "please sweetheart ki matsa dan babu abinda zai hanani ban hukunta wannan yarinyar ba akanta fa sweetheart kika mareni “yana qoqarin kamo  hannun maryam mami ta sake sauke masa wasu marukan ji  kake tas tass !! har biyu ajere ."wannan karon kam ata daskarewa yayi awaje d'aya yana kallon mami cike da tsananin mamaki  abun yayi mugun girgiza shi  "yau sweetheart dinsa ce tay masa mari har uku kuma duk akan wannan banzar yarinyar ".? maryam kam fashewa tayi da wani sabon kuka ganin abinda  mami ta sake aikatawa " matsawar ka ta'ba maryam ban yafe maka ba tana gama fad'ar haka ta juya rike da hannun maryam sai dai abun mamaki mrym din taki biyota ta turje jikinta na kyamarrr , dole tasa mami ta tsaya ta juyo tare da zuba mata ido tana neman qarin bayani, amman mrym tayi shiru sai hawaye dake sauka akan kuncinta"kina ganin irin wulakanci da yayi min amman da yake ke baki da zuciya zaki ki biyoni wato ke gaki mai ..." kafin mami ta qarasa maganrta mrym  ta zube kasa gabanta tana kuka tana bata hakuri .""Kiyi hakuri mami wallahi ba haka bane, ba kuma abinda kike nufi bane ,nayi nadama dan allah mami kiyi hakuri ki yafe masa ki daina fad'a masa kalamai haka marasa dadi ,kuma ni babu inda zan biki zan zauna a gidan mijina,da  dad'i da babu zanyi hakuri dashi "tana gama fad'ar haka ta sunkuyar da kanta kasa ganin irin kallon da mami take mata mami tayi shiru kawai tana kallonta gbdy taji kwarin gwaiwarta yayi kasa ." Jin mami tayi shiru hankalin mrym yayi mugun tashi rawar da jikinta yake ya qaru ta d'ago kanta ahankali taga ita din mami take kallo har lokacin muryarta a sanyaye tace "kiyi hakuri mami kece fa kike bani hakuri da kwarin gwiwar da har muka kawo matakin maaurata ,to me yasa akwana d'aya kawai da nayi  a gidansa zaki d'auki zafi akansa alhalin kin fi kowa sanin waye shi ."? nan kuma jikin mami yayi sanyi ta tsaya kawai tana cigaba kallon mrym , shi kuwa ata zuba masu ido kawai yayi yana jin zallar 'bacin rai na ratsashi  yaji tsanar mrym ya sake qaruwa da mamaye duk wani sansar jikinsa "wallahi  bancin mami dake tsakaninsu da shi kad'ai yasan irin azabar da zai gana mata amman duk da haka bata tsira ba zai ganar daita Kuskurenta ,runtse idanushi yayi yana cizan lip's dinsa  na kasa da karfi yayinda hawaye ke bin kuncin maryam , tsaki yaja sannan ya juya a fusace ya haye sama cikin tsananin fushi yake taka step ." Yana shiga d'akin daya zamo nashi ne ya soma zariya aciki he's thinking of if someone else did what his mother did to him today da wallahi allah ne kadai zai rabasu amman sweetheart rayuwarsa ce yana matuqar qaunarta, yana son duk  wani abinda take so wajen had’in aurensa da wannan bazar yarinyar ne  kawai raayinsu ya sha bam bam tsaki yayita ja tare dafe goshinsa dan wani irin sara kanshi ya cigaba da yi ." "Maryam ta kamo hannun mami ta zaunar daita akan kujera sannan ta durkusa kasa gabanta "kiyi hakuri mami kema fa kinsan halinsa Kmr yadda kike cewa zai canza nima haka nasa araina wata rana idan allah ya taimakemu sai kiga ya canza, nayi miki alkwarin zan zauna dashi har tsawon rayuwata sannan kiyi  min alkwarin bazaki sake kai hannunki fuskarsa ba sannan ki daina fad'ar kalamai marasa dadi akanshi nima kona kiraki karki saurareni akan kowacce matsala ki bani hakuri kamar yadda kike bawa sauran ya’yanki." Mami ta qirgiza mata kai alamun bazata iya ba “please mami do the same thing to me “bafa zan zuba ido ba maryam ,dole nayi mgn idan ma baki fad’a min ba dole zan san komai “please!..”bafa zan zuba idanu yayi miki wulakanci daya ga dama ba domin Ke din amana ce a wajena kuma duk abinda yayi miki dole ne ya dameni ko bakya adamcy ya aura ba dole ne nasa ido a gidansa idan naga zai cutar da ‘yar mutane bare ke da kika kasance jinina "duk da haka dai mami Kiyi min alkawarin bazaki sake damun rayuwarsa akaina ba mrym ta fad'a tana sakar mata murmushin dole wanda kana kallo had'e yake da tarin damuwa.” "Shikenan bazan sake ba “mami ta fad'a tana kukan tausayinta dana tilon d’anta data san haka auren zai kasance wallahi data hakura tun farko daya nuna baya so  ."ahankali maryam ta kai hannunta tana goge mata hawaye tana cewa "mami ki bar kuka . zubar da hawayenki akanshi maseefa ne a gareshi "ta d'aga mata kai  kawai dan batasan me zata ce ba dan kukan ne ya fiyye mata sauki akan mgnr da zatai " daga nan mrym ta cigaba da kwantar wa mami da  hankali ."zuciyar mami tayi sanyi ta sake amanna maryam itace mace d'aya da zata kular mata da rayuwar tilon d'anta." murya a sanyaye mami tace "tashi kije ki kirashi yazo ya bani hakuri "maryam ta zaro ido tana kallon mami a matukar firgice "wallahi mami bazan iya ba he wil beat me to the exetended sai kin koka min kina kallo fa if bancin kina nan da yanzu ba wannan labarin ake fad'a ba  ."allah bazan ta'ba iya tunkarar sa ba kawai Kiyi hakuri ki yafe masa "mami  am so much in love with your lovely son amman bani  da wannan kwarin gwiwa ." ta fad'a aranta hawaye na gangaro mata ." hankali ta dora kanta akan cinyar mami tana zubar da hawaye ."tana matuqar sonshi and  she don't want to loose him at all, she don't know what's happening to her brain, dan tana jin idan ya saketa ko idan mami ta raba auren zata iya mutuwa for real  mami tace "kiyi hakuri mrym ki daina kuka  nasan adamcy baya sonki shiyasa kikaga  bana tuna duk wani halin da zai shiga nake yanke hukunci akanshi ta fad'a tana shafa kanta ." "Ni kuma kinga bana son abinda kike masa " mrym ta fad'a a fili tana sheshekan kuka "baki so ?"mami ta tmbyeta ahankali tace "eh mami  bana só ina jin ciwo a zuciyata sosai  kinga sakamakon abinda kika yi yau ya qara d'aukar zafi dani tsanata ya sake qaruwa a zuciyarsa , mami ta sauke numfashi ,gbdy ta gama karantar maryam tana mugu mugun son adamcy ,ta kuma san muddin ya gano hk zaa qara samun matsala ne ." "Nima baa son raina bane dan burina bai wuce na ganku tare cikin koshin lafiya da farinciki ba amman shi adamcy din ne zuma ne  sai ancisa da wuta "haka zamuyi hakuri dashi muyita masa addua allah ya sausauta zuciyarsa ta fad'a tana sake kwantar da kanta a cinyar mami shiru parlour'n yayi baa jin motsin komai sai na saukar numfashinsu dana ac dake aiki sai  kusan shabiyu mami   ta mike tana jaddada mata tayi qoqarin ta shawo kansa yazo anjima bata hakuri ."ta qarasa mgnr tana dariyar tsokana ." "Dan allah mami ki rufa min asiri ina ni ina tarar aradu wannan ai sai ke "mami tayi murmushi tare da yi mata sallama ta shiga mota suka baro gidan, mami kam da direbanta ya d'aukota bai  wuce koina daita ba sai hanyar gida tana zaune abayan mota tana tunani abubuwa dayawa abinda yafi komai daga mata hankali soyayyar adamcy din data ga ya samu kyakkyawan mazauni a zuciyar maryam da kuma qiyayyar adamcy gareta tasan baqaramin wahala da qalubali zata sha   a hannunsa ba dole tana bukatar taimakonta ,dan dole kuma tasa ido arayuwar gidansu idan ba haka ba maryam bazataji dadin rayuwar aurenta ba ." Tana cikin wannan tunanin wayarta  ya fara ringing it was nana hauwa'u  sai data sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ta dauka tana cewa "auta ya kike ya gida da fatan kuna lafiya ? to ya zaman naku yake ? "To shikenan ayita hakuri wata rana sai labari okay zan kirata in sha allahu ,yanzu ma ina Kan hanyar komawa gida ne daga wajen marym nike "eh to lafiya dai ba lafiya  ba "mami ta fad'i haka cike da  raunin murya baangaren nana hauwa'u tace "lafiya mami me ya faru daga tarewa jiya jiya km ?.” "Kinsan halin yayanki ai "me yayi mami? "wai akai masa amarya yaki kwana a gidan wallahi jiya kwana nayi cikin damuwa da tashin hankali amman nima yau nayi masa hauka dan na nuna masa ba tsoronsa nike ji ba mari uku nayi masa masu kyau  ,wallahi kuwa nasan da zarar ya sauko zai shiga hankalinsa ya dawo ban hakuri ,ku barni dashi duk zan sauke masa abinda Ke damunsa in sha allahu bazan bar duniya ba sai ya canza rayuwa ai ko da mutane suke ganin Kmr yafi karfina, ba karfina yafi ba zan haifi d’a ne nazo ina jin tsoronsa? kawai dai ina lallabashi ne sbd bana son takurawa rayuwarsa mota na tafiya suna hira da auta har ta kawo gida." Wayarsa  ce ta fara ringing sai data katse bayan ya gama shan kamshinta ya ciro yana dubawa Hannunsa daya yasa ya rike qugunsa dashi yana takawa zuwa bakin window din dakin ya bude yana kallon haraban gidan inda masu tsaronsa ke safa da marwa magana yayi  wanda bai wuce ta minti uku ba ya katse ya soma cire kayan jikinsa ya fad'a bayi dan wani irin zafi jikinsa ya d'auka ga sarar da kanshi yake masa zama yayi acikin bathtub ruwa na sauka a sansar jikinsa " ita kuwa maryam ta shiga d'akinta cike da faduwar gaba ta zauna abakin gadonta tana tunani ta dauki lokaci zaune tana tunani hali irin na mijinta har sai data duba taga lokacin sallar azahar tayi ta mike ahankali ta shig bathroom ta dauro alwala ta fito ta gabatar da sallah bayan ta kammala ta koma ta zauna a inda ta tashi ta tsurawa  tv dakin ido sai dai sam batayi shaawar kunnawa ba bare ta debe mata kewa tayi shiru tana tunanin ya kama taci wani abu dan tun abinci jiya ne  acikinta dan haka ta fara tunanin fitowa ta samawar cikin wani abu ." Ahankali ata yake saukowa  sanye da wasu kaya , jikinsa na fidda kamshi mai sanyi dadi ya ajiye wayarsa  akan center table  ya samu waje ya zauna ya d'auki remut ya kunna tv ya qara karfin ac ya daura kafafunsa  akan table yana duban tv ,ahankali maryam ta fito daga dakinta cikin sanda kamshin turarensa ya bugi hancinta sam batayi tunanin yana parlour'n ba tafi tunanin ko yana dakin yana shirin fita  ya bar gidan ne, dan haka ta cigaba da saukowa tana saukowa tana sake jin kusancinta da kamshin turarensa mai sanyi da bugar da zuciya ta lumshe idanunta tana cigaba da daura kafafunta akan step ai tana gama saukowa kawai taga mutun zaune tmkr wanda aka dasa ." Tsananin tsoron data tsinci kanta ciki sauran kad'an ta saki fitsari a inda take tsaye ,nunayen ajiyar zuciya da numfashi ta sauke alokacin daya ta sanyawa jikinta jarumta kana ta soma tafiya cikin sanyin jiki zata shiga kitchen, a natse ya d'ago idanunshi ya zuba mata oly eye's dinsa masu firgitar da mutun dole taja ta tsaya sakamakon idanunshi da taji suna yawo a gbdy ilahirin jikinta ta hade yatsun hannunta waje daya ta dago kanta zuwa Kan kujerar da yake zaune taga yayi mugun hade fuska tmkr zaki yana kallonta a kaskance ." " zata iya cewa tunda tasanshi arayuwarta bata ta'ba ganin yanayinsa haka ba alama yayi mata da ido ta koma amman ta dauke kanta tayi kmr bata fahimcesa ba har tayi taku biyu taji Kmr ya mike ai da mugun gudu tayi Kan step, bata tsaya akoina ba sai a dakinta har da  rufe kofar ta tsaya tana haki da maida numfashi "bayan ta samu natsuwa kwalla ta zubo mata "bata san tana tsananin tsoronsa ba sai yanzu yaya adam baya sona gashi ni kuma ina sonshi ta fad'a a fili cike da sanyin jiki ta zauna jugun tare da dafe kuncinta ." kusan awa daya taji motsin fitar motocinsa ta sauko da sauri sai dai  hawaye ne ya  zubo daga idanunta Sakamakon ganin ya rufe kitchen din duk inda ta kalla acikin parlour'n babu wani abu da zata iya sakawa cikinta dole taja jikinta ta dawo daki bayi ta shiga ta dauro alwala ta gabatar da sallar laasar ta kwanta lamo a saman abun sallah yunwa na nukur kusanta sai tayi kamar ta kira mami akawo mata abinci sai tayiwa kanta fad'a ta maida wayar ta ajiye ." wasa wasa awanni suka dinga wucewa duhu ya fara sako  kai lokacin magariba yayi a daddafe ta tashi tayi sallahr magariba ta dawo ta kwanta a haka ishai tayi wanda zuwa wannan lokacin ta fara raina kanta tuni hawaye ya fara fareti akan kuncinta tasan mugunta da kuma hukuntata yasa yayi haka tana daga kwance amman jiri take gani saboda tsananin yunwa tuni idanunta suka canza kala saboda kukan yunwa  da take bata san yunwa bata da hakuri ba sai yau hatta test din miyon bakinta ya canza ." Ata kuwa tunda ya   fita yana wajen wani abokin kasuwancinsa  daya sauka a kasar yau din nan  sun jima suna tautaunawa akan kasuwanci shi kanshi banda coffee babu abinda yasanyawa cikinsa karfe bakwai daidai a haraban family house dinsu tayi masa, yana qoqarin fitowa daga mota yaga direban mami na fitowa daga gidanta hannuwansa duka rike da wasu hadaddun kuloli “ aransa yace “shegiyar yarinya sarkin rashi hakuri har ta kira akawo mata abincin ,ai da baki kira ba yau haka zaki kwana da yunwa nonsense girl kawai .” massalaci dake cikin esate din ya shiga yayi sallah bai fito ba har sai daaka idar da sallah ishai ya zauna yana azkar yana nadamar abinda ya fadawa mahaifiyarsa wanda yayi haka ne cikin zafin zuciya gashi yanzu yana dayasani ."ahankali ya dinga jin rashin kyautatawar da yayi mata , nan da nan kyakkyawar zuciyarsa ta dinga umartanshi da yaje ya bawa mahaifiyarsa hakuri ya nemi tafiyarta yayinda bakar zuciyarsa ke gargadinsa har ma da bashi karfin zuciyar nisanta kanshi daita .” wayarsa dake ringing ya katse masa tunanin da yake ya ciro yana duba wayar sunan ammar ya gani ya dauka yana cewa  "yaakayi ammar ?eh mun gama magana dashi yanzu haka ina family hausa ,ok  bani minti biyar yanzu zaka ganin a gaugauce ya fito ." Kai tsaye  rufar da yake zama da bakinsa ya nufa inda ya iske ammar yana ganinsa ya washe baki yana cewa ango !ango !! angaishe da ango kasha kamshi" "A ina kenan na sha ? A wajen ama... "kaga dan Allah malam ka barni naji da abinda ke damuna dan ni babu wani kamshi dana sha kuma bana saka rai zan sha shi har abada ". “kai dai anyi mai cutar kanshi kai muguntar ma har da kanka zakayi wa ?"har kuwa karshen rayuwata zan cigaba da zama haka ban sha wannan kamshin ba ya fad'a yana zama acikin daya daga cikin kujerun dake ajiye agurin ."ai ni an gama da rayuwata an cuceni wallahi amman   I think kawai zan samu wata  in aura dan bazan iya  rayuwar aure da wannan  yarinyar  ba dan sam sam attitude dinta  is something else..." ya fadawa ammar yana jan dogon tsaki .” "hmmm amman da kayi hakuri ka d'an sake daita kad'an  kagani  ko tafiyarku zatai daidai  "no it can be possible ammar "okay  idan haka ne  na hadaka da wata sabuwar mai bautar qasa dake karkashin kamfaninmu yarinyar tana da kirki sosai , koni bancin bani da wata matsala da salima dana  shiga sawun masu nemar aurenta  dan yarinyar akwai natsuwa  da kirki ga kamun kai .” shuru ata yayi without saying a word."Ko baka  sonta ?.."ammar  ya tambayesa, ahankali yace " ammar I don't really know tunda banganta ba  amman bani da zabi tunda na rasa princess zan iya manage da wata "ya qarasa  mgnr yana duban fuskar ammar" to kayi hakuri da mrym din kawai madadin ka qara da wata tunda itama wacce zaka aura din ba sonta zakayi ba manage ne ai kaga gara kawai ka dinga rage zafi da mrym kawai zai fi ga tarin ladan aure gana biyayyar mahaifiya" over my dead body ni fa I can't let the woman  I hate touch my fingers balle hannuna har azo ga jikina gaskiya ammar bazan ta'ba Iyawa ba ." “Bama zan barta ta ta’ba ni ba bare ni na kai kaina dan rage zafi tayi zamanta haka nima nayi rayuwata haka amman batun rage zafi ma duk bai taso ba “ ATA sai hakuri fa kuma wallahi irin wannan auren ma ya fi dadi gashi da alamun mrym din ma tana sonka zakayi   yadda kakeso  daita har Allah yasa ka fara sonta  “ammar  ya fada yana dariya, da sauri ATA ya daga Kai yana cewa "me yasa kace tana sona ?ai mace idan bata son mutun da wahala ta yarda a daura aure ka duba nuzla misali ce guduwa tayi har sai byn daaka daura auren hisham da nana hauwa'u ". “wannan ba gskiya bane , nana hauwa'u ta auri hisham ne ba dan tana son shi ba hakazalika nima na auri yarinyar nan ba dan ina sonta ba "anya kuwa wata killa fa nana hauwa’u tana son shi ta boye ne kawai dan bata damar samunsa a wannan lokacin dan hk kawai ka rike marym dinka kamar yadda hisham ya hakura da nana hauwa’u ."I can't" ya fada atakaice, dariya ammar  yayi yana cewa "Ka  bani dariya,irin ku né da anyi mistake kun kusanci matan da baku so sai ciki."duk fa zaka gama cika bakin  kiyayyar  ne ka gama zaka zo ka nemi hakinka ". “Allah ya tsareni da ganin wannan bakar ranar "kai  dai sai idan babu rabo a tsananinka  daita  amma wallahi in da rabo komin kiyayyar dake tsakaninku sai kun jone anyi ciki "  ammar  ya fada masa hk cike da zolaya ."yanzu ya batun yarinyar da nayi maka maganarta yanzu zaka aureta na hadaku dan gsky idan dai da gaske aure zaka qara gara wannan yarinyar ?” wallahi kawai sweetheart nake tunani nasan ma da wahala ta barni “bayan  ta matsa maka ka auri zabinta sai kuma ta hanakali qarawa gsky ta barka ka qara tunda kana so .” “Kai dai bari kawai ammar abinda nasani ko banyi acikin lokacin nan ba zanyi a gaba ko nan da  shekara goma ne sai na qara  aure "Gsky abun naka na gaske ne "kai dai ka tayani addua Allah ya bani wata  mai kyau kamar irin mace da nike so “da gudu ma kuwa zaka sameta dan wannna yarinyar da nake maka mgn akanta ta had’u sosai” ata ya girgiza kai "da wahala haduwarta ta burgeni nifa ina da test "okay kenan ya kamata ka hakura ka rungume matarka amman kuma wallahi maryama ta had’u matar manya irinku ce ". "Maryama !"?ya furta sunan a tsanake yana duban ammar yana jin sunan na ta'ba ranshi wanda bai kamata yaji hkn akan kowa ba sai akan princess dinsa ,muryarsa a kasalance yace "sunansu daya da wannnan dolen dolalon yarinyar "wacce kuma haka ? wannan yarinyar daaka aura min mana“yayi mgnr yana jan tsaki ammar yayi murmushi yace” eh sunansu daya ko bazaka aureta bane sbd sunansu daya ?kai ban son iskanci ya kake wani tursasa ni kamar dole to bazaa aureta ba muyi abinda ya kawoka nan da nan yayi qoqarin canza mgn zuwa ta business dinsu.” Ammar kuwa sai faman dariya yake “wallahi ata kabani dariya ” wai dolen dolalo kai ata wallahi baka da kirki nifa ina jiye maka tsoron ruftawa karkazo kana rokonmu muje maka rarrashin dolen dolalo tace sam bata san da wannan ba “wani tsaki yaja yana maka masa harara .”bai sake cewa komai ba ya mike tsaye yana cewa “ina ganin baka shiryawa kasuwanci ba “ko kafin ammar yayi magana tuni ata ya soma taku “ata tsaya mana dan allah ka dawo muyi mgn tsaki yaja ya shiga bayan mota dan tuni masu tsaranshi sun bude masa gidan baya .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 7 Ahankali motocinsa suka fice daga cikin abdullahi estate ,mr ATA zaune a bayan mota yayi shiru yana sake tariyo tautaunawarsu da ammar shi dai baya jin zai auri mai kamanceceniya da harafin sunan maryam ma bare mai sunanta, sai kace babu mata a duniya masu sunan arziki sai nata , tabbas shi yasan dan dole ya qara aure kuma acikin tsakankanin wannan lolacin amman kuma ba mai irin sunan yarinyar ba .”wani dogon tsaki yaja sanda ya tuna dole zai koma ya kwana gida d’aya da yarinyar da yafi tsana .” Qarfe goma daidai suka qaraso bakin get din gidansa wanda sai alokacin ya tuna daya sallami masu tsaron get din gidan, hakan yasa ya lalubo wayarsa ya kirasu su dawo bakin aiki kuma alokacin wanda zuwa wannan lokacin motocinsa sun kutsa zuwa cikin haraban gidan kai tsaye parking space suka nufa .”sukai parking suka firfito da sauri ata na qoqarin bud’e murfin kofar motar mutun d’aya acikinsu ya bud’e masa cike da girmamawa . “ cike da natsuwa ya fito daga cikin motar ya tsaya yana magana can kasan makoshi “gobe da wuri zan bar gida “ ya fad’a atakaice “okay sir duk suka had’a baki gurin fad’ar haka, daga haka bai sake cewa komai ba ya soma takawa .”maryam dake zaune tana cin abinci tana kallon series na turanci my husband my destiny ,title din series din ne ya d’auki hankalinta har ma yasa ta cigaba da kallo, ahankali taji ana qoqarin bud’e kofar parlour’n,zumbur ta mike tsaye tabar cin abinci da kallon da take sbd jin motsin shigowarsa .” tsumammun idanunshi ya zuba mata masu matukar firgitarwa cikin salo na harara , gabad’aya maryam ta gigice da sauri ta d’auki remut din tv ta rage volume ,shi kuwa wani kallon tsana ya cigaba da binta dashi tun daga sama har kasa “tabbas zaton shi ya tabba manu direban mami ita zai kawowa abinci .”yadda yake kallonta yayi mugun d’aga mata hankali dan bata san abinda zai biyo baya ba , jikinta ya saki sosai yayinda qirjinta ke wani irin bugawa da karfin gaske a sanda ya qara taku biyu ya qaraso tsakiyar parlour’n ya tsaya still kwayar idanunshi yana yawo ajikinta .” “tsoro da matsanancin firgici ne duka suka kamata alokaci d’aya zuciyarta ta cigaba da bugawa da karfin gaske,yayinda gefe gudu kuma sanyayyen kamshin turarensa ke neman buwayar hancinta ,nan da nan hankalinta ya sake tashi jikinta ya kama rawa rawa “wayyo allah nah me yasa na zauna a parlour’n ban koma d’akina naci abinci ba gashi zan jawa kaina maseefa da tashin hankali?” ta fad’a tana dungurin kanta .”da kyar ta sanyawa jikinta jarumta tace “san ..sannu da zuwa “.ya jita sarai amman yayi tamkar bai ji ba .” a kallon da yake mata yana iya ganin yadda qirjinta ke bugawa da sauri wanda hakan ke tabbatar masa da tsananin tsoronsa da take ji ne ,wannan ne kawai abinda yake d’an so daga gareta bayan shi babu komai ,ta koina bai ga ta yadda zai sota ba bare har suyi rayuwar aure daita .”tsaki yaja tare da d’auke kanshi yana cewa “minti d’aya!minti d’aya kawai na baki ki tattara ki bar nan kuma daga yau karki sake na shigo parlour’n nan na d’aura kwayar idanuna akanki dan bana son ganinki “me nace ?ya tmbyeta yana watsa mata harara “. “kar na sake ka shigo parlour’n nan ka d’aura kwayar idanunka akaina dan baka son ganina “ta fad’a idanunta na cikowa da ruwa hawayen tausayin kanta “good idan kuma kin isa ki fad’a ki janyo wa kanki massefa dan wallahi matsawar sweetheart ta sake zuwa gidan nan da wata matsala na rantse da girman allah sai na kawo karshen auren nan bayan na gana miki azaba mai rad’ad’in “.ya fad’a cikin zafin rai.” “bazan ..”! shut up nonsense girl kawai bar nan yanzu kafin na sauya miki kamani guntuwa kawai mara fasali ina magana kina magana sa’anki ne ?.” da sauri ta d’auki basket din da babbar kula da qarami yake ciki ta nufi hanyar kitchen ,ajiyar zuciya ta sauke bayan ta shiga kitchen din tasa hannu ta share hawayenta “wani irin mutun né shi da bai da imani haka ?”sam sam zuciyarsa bata gajiya da fad’ar bakaken maganganu , gabad’aya ko cikaken minti biyar bai yi da shigowa gidan ba har ya hargitsa mata lissafi .“Oh ni maryam ta yaya zan iya shawo Kan mutumin nan bare na samu kulawar sa ?ya Allah kasan yadda ka jarabeni da soyayyarsa ya allah shima ka jarabesa da soyayyata ko dan yaji yadda nake ji akanshi “ta fad’a a fili tana neman inda zata juye abinci “. “zaman uban me kike yi aciki ?”ammmm uhmm gani nan fitowa ,ta samu wani kwanon silver ta juye abincin haka ma stew din ta bud’e fridge ta saka bata tsaya wanke kulalin ba ta fito da sauri ta d’auki plet din abinci data fara ci tayi d’akinta tana sauke numfashi .”a natse ya haura sama ya shiga d’akinshi bathroom ya shiga ya sakarwa kanshi ruwa ya jima ruwa na sauka akanshi sannan ya fito yazo ya sauya kaya marasa nauyi ya dawo parlour’n kasa ya zauna tare da d’aukar remut ya canza channel zuwa na labarai yana cewa “useless girl kawai babu abinda tasani sani sai kallon abinda bazata samu ba .” bayan kamar minti goma yaji cikinsa ya fara masa zafi alamun yana bukatar ya saka masa wani abu .” Wayarsa ya d’auka ya kira d’aya daga cikin masu tsaronsa a gaugauce sale adamu ya qaraso bakin kofar shigowa ya tsaya yana neman izini shigowa “may i coming sir”coming! ya fad’a batare da ya kalli kofar ba sale adamu ya shigo bakinsa d’auke da sallama kasancewarsa muslim ne “ina bukatar abinci da sigari “okay sir” ya fad’a masa inda yake bukatar yayi masa order din abinci sannan ya mike ya sake komawa d’akinsa bai jima ba ya sauko ya zauna ya mika masa kudi yana fad’a masa irin abinci da yake bukata “cike da girmamawa sale adamu ya amsa ya juya ya fice daga parlour’n .” Tsakanin gidan da wajen siyar da abinci babu wani nisa shiyasa bai wani jima ba ya dawo a natse ya turo kofar ya shigo dan yasan halin mai gidansa baya son yawon kwaramniyya ,ahankali ya maida kofar ya rufe , wanda tuni shi ata idanunshi a runtse suke yana tunanin mami yana sake jin aransa kamar bai kyauta mata ba ,ko zata iya runtsawa yau “?shi kanshi idan ya tuna furucinsa gareta yana jin fad’uwar gaba mai tsanani , yana jin ciwo sosai aransa, idan d’an daya haifa ne yayi masa abinda yayiwa mahaifiyarsa yau ya zai ji ?ya tmbyi kanshi . Cike da girmamawa sale adamu ya ajiye ledodin daya shigo dashi akan dogon kujerar din dake gabansa yana cewa “sir gashi na siyo duk abinda ka bukata” kanshi kawai ya iya gyada masa ,sale adamu ya juya ya fice ATA ya sauke idanushi akan ledodi kafin ahankali ya janyo ya fara bud’ewa “yaushe rabonsa yaci abinci daga waje ?”matsawar yana qasar abincin mahaifiyarsa yake ci amman gashi yau sanadiyyar auren maryam zai koma cin abinci daga waje.”tsaki ya ja sannan ya bud’e robar abinci inda idanunshi ya soma cin karo da shimkafa ‘yar waje da gasashiyar kaza ya fito da robar fresh milk dana ruwan tataccen inibi . a natse ya soma ci yana korawa da ruwan inibi kusan kazar kawai ya iya ci da ruwan ininbi da fresh milk bayan ya gama ya kunna sigari ya sha iya shansa ya mike ya rufe koina ya haye sama .”yana shiga d’akin ya cire kayan jikinsa ya saura daga shi sai qaramin plan pant ya kwanta flat akan katifa yana kallon saman d’akin yana shafa kwantaccen gargasar gashin qirjinsa dake kwance luf luf ,lokacin da zuciyarsa take son hasko masa fuskar mafarkinsa yayi saurin kawar da hakan ya sako tunanin mahaifiyarsa ,cikin haka wayarsa ta soma ringing bai mike ba har sai data katse aka sake kira sannan ya yunkura ya tashi ya d’auka yana duba screen din wayar sunan mb ya gani yana yawo ya d’auka ya koma ya kwanta .” Acikin wayarsu da mb ne yake koro masa yadda sukai da mami shima dai fad’a yayi masa sosai tare da nuna masa mahimmancinta arayuwarsa, yayi qoqarin tun abun bai yi tsawo ba yaje ya bata hakuri ya nemi yafiyata, ya jima yana waya dashi saka makon baccin daya soma ji ne yayi masa sallama ya sake mike wa ya kashe wutar d’akin ya bar na bacci guda biyu ya koma ya kwanta ya lullube rabin jikinsa ya runtse idanunshi yana aiyana gobe daga office direct gidan mami za shi ya bata hakuri ko zai samu natsuwar zuciya da kwanciyar hankali .” Lullube jikinsa Ke da wuya bacci ya d’auke masa cak tamkar wutar nepa sakamakon hoton mafarkinsa bud’e idanushi yayi sosai yana sauke numfashi tare da amboton sunan allah “wani iri juyi yayi ya canza yanayin kwanciyarsa sai dai yasan tunda ya fara da tunanin acikin irin wannan yanayin ba lalle bane bacci ya d’auke shi sai yayi da gaske.” yayi juyi yafi sau d’ari nan da nan ya soma jin haushin kansa ya kamata ya cireta gbdy arayuwarsa ya samu yayi rayuwa kamar kowani mutun” ko kuma ka maye gurbinta da wannan yarinyar ba “ wannan tunanin ya fad’o masa arai abinda bai ta’ba ji cikin ranshi ba Kenan sai a yanzu .” dogon tsaki yaja yana furta “allah karka nuna min wannna bak’ar ranar .”da dai na sota ai gara na tabbata ina mafarkina ,a qalla ya kwashe sama da wanni biyu kwance ahaka yana juyi da tunani marasa Kan gado ,gabansa kuwa banda fad’uwa babu abinda yake ya kasa runtsawa aiko haushi ya ishesa tunawa da yayi idan fa bai samu isashen bacci ba alokacin zai samu matsala gobe a office .”ya sake runtse idanushi ko bacci zai daukeshi amman still dai abinda baya son gani shi yake gani.” Ya bud’e idanunshi still dai mafarkinsa yake gani live tana kusanto inda yake ahankali ya mike tsaye ya sauko daga Kan gadon ya kunna wutan d’akin ya d’auki gajere wondo daya cire iya cinya iya ya saka ya fito daga d’akinsa ya sauko kasa ya zauna .” ya d’auki kwalin sigari ya bud’e ya zari kara d’aya ya kai bakinsa ya kunna ya fara zuqa yana fitar da hayaki ta hanci ta baki nan da nan kwayar idanunshi ya canza ya dinga lumlumshe idanu alamun bacci ,ya gyara ya kwanta akan kujera mai zaman mutun uku ya dafe goshinsa yana karonto duk wata addua da ya iya ,cikin ikon allah bacci yayi awon gaba dashi .” Kishin ruwa ne ya tada maryam daga baccinta ,ta fito daga d’akinta zuwa parlour’n kasa mutun ta gani kwance hannunsa d’aya a daidai saman marasarsa yayinda d’ayan hannun kuma ya dafe goshinsa dashi, batayi tsammanin ganinsa ba dan hk ahankali ta dinga takawa har ta qaraso garesa ta tsura masa ido kawai tana kallon yadda yake sauke numfashi ahankali.”ganinsa haka yayi matukar burgeta, ta dinga jin wani iri yanayi a sansar jikinta,numfashi ta sauke ta kalli center table din gabansa idanunta ya sauka akan kwalin sigari wani numfashi ta sauke aranta tace “dole haukanka yayi over wani abun ma ba acikin hayacinka kake yi ba .” Ahankali ta shiga tattara komai dake kan table din ta nufi kitchen na zubar ashara ta zubar wanda har da kwalin sigarinsa da yayi saura, fresh milk dinsa tasa masa a fridge ta dawo cikin sand’a cike da tsoro ta durkushe gabansa tana kallon kyakkyawar fuskarsa a duk yanayin da yake kyau yake yi wani abu ta dinga yana fizgarta akanshi har bata san sanda ta kai hannunta saman faffad’an qirjinsa ba ahankali taji yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi kusan minti biyu tayi durkushe amman bai motsa ba tasan baccinsa yayi nauyi .” Ahankali ta soma shafa qirjinsa zuwa kasan marasa dake shafe tamkar baya cin abinci , idanuta tayi kasa dasu bata tsaya akoina ba sai daidai jijiyarsa dake mike acikin wondo ‘tai shiru tana qarewa halittarsa kallo tsab “kai ata duniya ne komai nashi mai kyau da tsari ne cikakken nmj ne har da qari hakika tayi sa’ar samu kyakkyawan miji fatanta allah yabi bayanta ya juyo da hankalinsa gareta su rayu cikin farinciki.” ta lumshe idanunta tana sauke wani zazzafan numfashi da sauri sauri hannunta na rawa ta d’aura saman qirjinsa daidai nipples dinsa sai da yayi wata irin zabura kad’an wanda yasa mryam saurin d’auke hannunta tana qoqarin guduwa ya koma ya gyaya kwanaciya ya cigaba da baccinsa .” ganin ya sauke numfashi tare da d’aura hannuwansa duka sama jijiyarsa ya dafe ,ta sake durkushewa a gabansa ta tsura masa ido “ina sonka adamcyn mami wallahi bazan iya rayuwa babu kai ba . sonka yayi min mugun kamu I love you my adam, sonka da qaunarka sun yi min kamun da bazan iya fushi da duk wani wulakanci da zaka min ba .”ta sake kai hannunta qirjinsa tana adduar allah yasa kar ya farka ya kamata cike da matsanancin tsoro ta fara shafa qirjinsa tana sauke numfashi .”wani wahallen numfashi ya sauke yana mai jin wani mugun felings a gabad’aya ilahirin jikinsa, ita kanta wani iri ta dinga ji ajikinta tmkr ana jona mata wutar lantarki .” ta sauke numfashi tana mai matso da bakinta dai dai nashi nan warin sigari ya bugi hancinta amman cikin ikon allah sai lumshe idanunta tayi tana jin dadin shakar kamshin sigari da numfashi shad’e ” Cike da tsoro ta soma tsotsan lip’s dinsa na kasa tana hura masa numfashinta tana tsotsa lip’s dinsa tana shafa kwantaccen gashin qirjinsa cikin wani irin yanayi ya kai hannunsa d’aya yana shafa sumar kanta yana ma bakinta wani irin sha yana juya harshensa tmkr yana neman wani abu acikin bakinta har ya samu yayi nasarar cafko harshenta ya fara tsotsa cikin kwarewa yana sha yana had’awa da hakoranta da lip’s dinta sosai ata ya dinga sarrafa bakinta cikin rashin sani .” Allah sarki maryam wani irin farinciki ne da mugun tsoro ne ya shigeta alokacin d’aya dadinta yadda yake sarrafa bakinta tsoronta kuma ya farka ya gansu haka nan da nan dadin take jin yana bin jikinta ta daina jin komai sai tsananin tsoro da fargaba dan tayi imani muddin ya bud’e idanunshi ya ganta ta mutu sai dai wata maryam din ba ita ba bayan tozarci ma sai ya kusan kasheta da duka dan haka cikin tsananin tsoro ta zare bakinta tare da d’auke hannunta a saman qirjinsa tana rawar jiki .” Shi kuma jin ta zare bakinsa ya fara motsi yana fitar da numfashi da sauri sauri yana neman abinda ya kufce masa ya dawo masa domin shi zatonsa mafarkinsa ne . maryam ta tsura masa ido sosai cikin tsananin tsoro ganin yadda yake fidda numfashi yana damke jijiyarsa da hannuwansa duka qoqarin bud’e idanunshi yake taí saurin juya masa bayanta qirjinta na wani irin luguden bugu “. Idanunshi ya bud’e da kyar yana jin sauyin yanayi a gbdy ilahirin jikinsa bai ce uhm ba bare uhm illa kallon saman parlour’n da yake batare da yace uffan ba ,cikin yanayi najin fad’uwar gaba ya sauke idanunshi dake cike da bacci akanta duk da baya kawai ya gani amman yasan wacece ko dan mugun gajartata, mamakin ganinta yayi adaidai lokacin da suke tsakar dare” me take yi tsaye ya kai idanunshi ga bangon parlour’n daidai inda agogo yake manne “hudu saura ya tabbatar karshen dare suke ya ‘bata a qalla minti biyar sannan yayi wuf ya mike tsaye yana tafiya da kyar ya isa gabanta ya tsaya idanunshi cike da bacci .” “Ke me kikeyi anan ?ta tsura masa ido tana kam kame jikinta waje d’aya “ko dai mayya ce ke ?still shiru tayi tana jin mummunar fad’uwar gaba Kmr ta kwasa da gudu ta haye sama “ina miki mgn kinyi min shiru “mayya ce Ke?okay okay !!na fahimta kin tashi rawar dare ne ko ?maganarsa taso bata dariya amman tasan muddin tayi mugun duka ne zai biyo baya “idan ma mayya ce ke sai dai kin cinye kanki da uwarki da ubanki amman ni namana da daci nonsense girl kawai kizo kin wani tsaya wa mutun akai zaki shanye min jini “ya qarasa mgnr yana jan tsaki ya nufi hanyar sama .” Tabi bayansa da kallo qararrawar zuciyarta na kad’awa fiyye da kaida yana shiga d’akinsa bai koma ya kwanta ba ,ya shiga bathroom yayi wanka dan yana jin jikinsa wani iri ya d’auro alwala ya fito ya saka rigarsa ya tada sallah .”koda ta hau sama ta tsaya bakin kofar d’akinsa ta tura kofar d’akin ahankali a saman abun sallah ta ganshi zaune yana jan casbaha ,ganin zai juyo ta juya da sauri ta shige d’akinta ta kulle ta kwanta tare da qudundune jikinta tana jin feelings dinsa na ratsa lugun da sako na jikinta .”shi kuwa bai koma ya kwanta ba sai da yayi sallolinsa sannan ya koma saman gadonsa ya kwanta bakinsa d’auke da tasbihi ga I bangijinta ahaka bacci mai dadi ya daukesa .” bai tashi ba sai wajajen karfe tara da minti talatin ya sauko da kyar ya shige bathroom, minti shabiyar tsakani ya turo kofar bathroom ya fito d’aure da towel a kugunsa yayinda jikinsa ke jike da ruwa ya tsaya a gaban mirrow yana goge jikinsa da gefen towel kamar ance ya kalli cikin mirrow ganinta yayi tsaye tana watsa da yatsun hannunta wani dogon tsaki yaja yana d’auke kanshi cike da dakewa da daure fuska tmkr bai ganta ba ya cigaba da goge jikinsa yana mamakin abinda ta shigo yi kamar ba ita yayi wa kyakkyawan warning ba akan zuwa inda yake ba .” Bayan ya gama goge jikinsa ya shafa lotion ajikinsa ya bude ma ajiyar kayansa ganin haka yasa ta juya masa baya tana mai jin nauyi da fad’uwar gaba madadin ya d’auki kayansa sai ya gyara daurin towel din kugunsa da kyau yayi taku uku ya qarasa inda take da sauri ta d’auke numfashi sakamakon wata irin damka da taji ta bayan wuyanta “wani razananniyar qara ta saki wanda yasa gbdy gidan ya amsa ,bai tsaya wata wata ba ya jata kiiiiii yayi waje daita bai tsaya akoina ba sai d’akinta yayi wuli daita a tsakar d’aki sauran kad’an gefen idanunta ya bugu da abun gado allah ya kiyaye “dan ubanki me ya shigo dake d’akina “? ta mike a matukar gigice tana dubansa “ban fad’a miki bana son ganin wannan bazan fuskar taki ba ?ka..ka !! fad’a min daman ..”tass tasss taji ya d’auke da wasu maruka masu kyau sai da wani haske ya gilma acikin kwayar idanunta ta fashe da kuka tana dafe kuncinta“idan kikayi qoqarin shiga rayuwata zaki sha wahala a hannuna domin kuwa zan bata miki fuska ta hanyar canza miki kamani , tsay a way from me I don’t want to see your face “yana gama fad’ar haka ya juya a matukar fusace ya bar d’akin .” Durkushewa tayi a wajen tana fashewa da kuka mai tsanani “ta rasa wani irin tsana ya adam yayi mata wani irin kuka take saboda ciwon abinda yake mata ,ta share hawayenta alokacin da taji motsin rufe kofar d’akinsa “. Ahankali taji taku takalminsa yana taka step wanda duk takun da yayi daidai yake da bugun zuciyarta jikinta a sanyaye ta mike ta soma d’aga kafafunta tana zubar da hawaye har ta kai bakin kofa taji motsin takunsa alamun yana haurowa da hanzari ta koma da sauri tana jin fad’uwar gaba tsayuwarsa ta gani a bakin kofar yana cewa “Ke ina kwalin sigarina? muryarta cike da in ..ina tace “amm uhm na ..na ..”sai kuma tayi shiru ta kasa qarasa mgnr dan tasan tana fad’a masa ta zubar a shara sai ta gane bata da wayo ya qara taku biyu ya shigo cikin d’akin sosai yana mata wani irin mugun kallo wanda yasa hantar cikinta kad’awa “ina kwalin sigarina ?akaro biyu don’t let me repeat my self .” “Na ..na zubar a shara “ta fad’a hawaye na ganga rowa bisa kuncinta “what !? ya fad’a a matukar tsawace tayi baya da sauri ta manne da bangon d’akin tana bashi hakuri “kayi hakuri dan allah .”“sigarin nawa kika zubar ashara saboda Ke dakikiya ce ?bansan cewar baka gama dashi ba amman kayi hakuri “ numfashi ya fesar tare da rike kugunsa ya taka ya isa bakin window ya yaye labulan window yana kallon haraban gidan masu tsaronsa ne suke shawagi da alamun sun gama shi kawai suke jira ya saki labule da karfi wanda yasa maryam ta firgita cikinta ya duri ruwa. fuskarsa a murtuke yace “ki tabbatar kin nemo min sigarina kafin na dawo gidan nan idan ba haka ba wallahi wallahi ki kuka da kanki “yana fita kamfani ya nufa .” cikin hanzari suna isa ya fito.”kai tsaye ya d’auki hanyar comfrence room domin wata gagarumar matsala dake son kunno kai cikin kasuwancinsa kuma tunda ya sanarwa P.A dinsa yasan by this time shi kad’ai ake jira yana shiga ya iske kowa kamar yadda yayi expecting har ma da ammar da hisham cike da girmamawa manya ma’aikatan da dake zaune suka dinga gaishesa tare da qoqarin kashe wayoyinsu dan sun san dokarsa idan yana magana baya son jin motsin kowa bare qarar waya ya mikawa ammar hannu batare da ya kalli inda hisham yake ba shima kuma bai kallesa ba .”ya samu waje ya zauna.” sun dade suna tautaunawa da manyan ma’aikatansa domin kawowa kamfanisa cigaba ahankali P.A dinsa mustapha umar hassan dinsa ya mike ya kawo masa coffe karfe biyu daidai ya sallame kowa shima ya fito tare da ammar suka nufi massalacin dake cikin kamfani yana bawa direbansa umarni cikin harshen tsadadden turancinsa su juya kan motoci fita zai yi da zarar ya fito .”Ina kuma zaka ?zanje naga sweetheart dina “ya fad’a cike da jin fad’uwar gaban da bai san dalili ba”. a natse suka qarasa wajen yin alwala suna magana kasa kasa ATA yace “share maganar hisham kai bakasan abinda yayi min ba muddin kaga mun dawo kamar da to naga auta kuma naga kwanciyar atare daita bayan sun idar da sallah ammar ya rigasa fitowa ya tsaya acikin wata runfa rungume da hannuwan sa a qirji yana jiran fitowar ata yana tsaye ya hango bayan maryama idanunshi kyam akanta har sanda ATA ya qaraso ya tsaya kusa dashi yana cewa “me ya d’auki hankalinka da kayi concentre haka ?zubin halitta mai kyau nake kallo ”ya bashi amsa da haka kana ya cigaba da magana “ kalli can abokina ka gani tsayuwarta ma kawai abun burgewa ne .” ATA yaja tsaki yana cewa “nonsense ! ba tsaki zaka já ba ka kalla ka gani kai kanka zaka fahimci abinda nake nufi, yarinyar da nake fada maka ce, ata da yayi niyyar kallonta ya fasa ya cigaba da kallon ammar fuskar tashi nan babu wani annurin kirki sai dai bugun zuciyarsa ya qaru sosai fiyye da duk wani tunanin mai karatu ” maryama mai kyau !Ammar ya kira sunanta “saurin juyawa ATA yayi yanayin bugun zuciyarsa bai saisaita ba, maryama kuwa juyowa tayi ahankali sanye cikin kanki bautar kasa ta nade kanta da qaramin hijab kayan sun matukar yiwa jikinta kyau “ mr ammar ta hango tare da bayan wani tsaye .” “Mai kyau qaraso mana mu gaisa “ tayi murmushi wanda yake qara tafiyar da imaninmu mutun “ahankali ta soma takowa zuwa inda suke tsaye tana wata irin tafiya da mutane suke ganin tsabar yanga ce tayi mata yawa nan kuwa rashin kibar da bata dashi né ya janyo haka “kalleta abokina gashi tana nufomu zaka fi qare mata kallo sosai wallahi yriyar ta had’u” bazan kalleta ba tunda ta had’u ka aureta mana ,duk kabi ka damu mutane Kmr wanda bai ta’ba ganin mace ba “bai fi sauran taku biyu ta karaso zuwa inda suke tsaye ba ATA ya soma d’aga kafafunsa bai tsaya akoina ba sai a inda motarsa take tun kafin ya qaraso masu tsaronsa sun zagayesa .” Murmushi kawai ammar yayi yana d’auke idanunsa daga kallon bayan ATA “mr ammar barka da rana ya fama da jamaa ?tayi mgn a natse cikin sanyayyar muryarta “na kusan sumewa da wannan murya fa “ maryama ta d’an zaro ido tana cewa “wace ni dan allah ka rufa min asiri kar madam tasamu wannan labarin na shiga uku na “mu shi uku dai “ya fad’a had’e da murmushi, cikin marairaicewa tace “kaji ba ashe kaima tsoronta kake ji “yasa dariya adaidai lokacin da motocin ata suka fice yayinda ammar ya cigaba janta Kmr yadda ya saba .” kai tsaye abdullahi estate ata yace a wuce dashi ana gama daidaita parking ya fito ya nufi gidan mami tana daga zaune taji ana yunkurin bude kofar ta tsaida idanunta akan kofar dan ko baa fad’a mata ba jikinta ya gama bata d’an lelenta ne ke tunkarota “a natse ya turo kofar ya shigo kana ya maida kofar ya rufe akan mami idanunshi suka fara sauka bayan ta kallesa ta dauke idanunta akanshi zuwa wani gefe tana jijiga kafarta tayi tmkr bata ji dadin ganinsa ba alhalin kuwa wani farinciki ne ya mamayeta domin tun da ta gansa tasan tayi winning yazo ban hakuri ne .” Ahankali ya tako zuwa inda take zaune akan kujera wanda zuwa lokacin tunin ta runtse idanunta durkusawa yayi a gabanta yana sauke numfashi tare da d’auran hannuwansa akan gwiwowinta “Kiyi hakuri sweetheart ki yafe min nasan ban kyauta miki ba ,ban san abinda yasa na aikata haka ga mahaifiyata ba wacce bani da kamarta ,duk duniya itace take dani nake daita.”nan da nan hawaye ya jike gashin idanun mami “yanzu zagin wad’an da suka manyanta a zamaninku ya zama wani abun ado shiyasa kayi min son ranka kuma agaban matarka , me kake tunani idan ba maryam ka aura ba ? “kaga kenan ka siya min raini ne a wajenta ko kuma nuna mata kofar yi min abinda ta ga dama .” “ sweet heart na aikata hakan ne abisa kuskure amman kiyi hakuri dan allah “ ta d’aura hannunta a saman nashi kawai batare da ta sake cewa komai ba tana jin tsananin qaunarsa .“Kiyi hakuri kiyi min addua sweetheart ko allah zai sa min son diyarki a zuciyata ko kad’an ne , sweetheart har yanzu na kasa manta mafarkina ina tsananin sonta gashi bansan inda zan sameta ba sannan duk yadda naso na cireta araina na manta daita na kasa manta komai nata .”bugun zuciyarta, numfashinta fuskarta da kamshinta idanuwanta murmushinta hawayenta sautin numfashinta sweetheart bazan boye miki ba na sha saduwa daita acikin mafarkina .” Mami ta tsura masa idanunta tana kallonsa “na fara shan sigari duk dan saboda ita haka zalika a qoqarin na manta daita ne na fara shan giya ina danne zuciyata akanta ,nayi iya yina domin na manta daita amman wallahi sweetheart abun yaki aiki har yanzu koina na juya ciwo nake ji acikin zuciyata “mami tayi shiru zuciyata cike da tsananin tunani abu daya ne yayi mata dadi acikin magangunsa shine rokon adduarta na allah ya saka masa son mrym ko kad’an ne wannan abu ya sanyaya zuciyarta kuma daman tana wannna adduar .” “Sweetheart nifa abun tausayi ne abun a tausayawa ne akwai ciwo mai zafi acikin qirjina bana buqatar tausayawar kowa sai taki kece kawai zaki tausaya min domin kece kawai kika san ciwona kuma kece kawai kike sona tsakanin da allah.“mami ta numfasa tana cewa “adamcy nah ina tsananin sonka da tausayinka kai ma ka sani ..”“na sani sweetheart amman akan yarinyar nan kin canza min koma nace kinfi sonta akaina,mami ta kallesa kawai “sweetheart ki janye maganarki akaina zan cigaba da rayuwa daita Kmr yadda kika bukata amman batu na samammarta farinciki babu shi domin ni kaina zuciyata baa cikin farinciki take ba dan haka dan Allah ki janye magarki akaina .” Ta girgiza kai alamun a’a “sweetheart kin janye dan idan nayi kuskure kin bin umarninki wani abu zai faru dani idan kuma wani abu ya sameni kece kike da asara sam ita ba asararta bace kina ji kuma kina gani zata komawa wani ta bar miki d’anki da rayuwar daya tsinci kanshi .” muryarta a sanyaye tace “babu abinda zai sameka adamcy kuma Ina rokon Allah ya kawo maka saukin abinda Ke damunka "ta qarasa fada tana rufe fuskarta da tafin hanunta hadi da rushewa da kuka .” “why sweetheart me yasa zaki min asarar hawayenki bayan kin min addua?”addua nafi bukata daga gareki kuma kinyi min na kuma gode Kiyi haquri don Allah ki daina kuka ni dai kin janye furucin ki akaina “na janye kai ma kuma kayi min alqawarin bazaka takura rayuwar maryam ba .”dan allah ka barta tayi farinciki a gidanka wallahi bancin mutane zasu zageni da na raba aurenku kowa ya huta“ “sweetheart babu mai zaginki kuma da zaki min haka wallahi da naji dadi da samun kwanciyar hankali “uhmm adamcy taa girgiza masa kai “kayi hakuri kawai adamcy zan maka addua kamar yadda ka bukata ya sauke wani numfashi yana mikewa ya zauna gefenta ya zauna yana kiran sunanta .” “sweetheart!” “ina jinka adamcy “ina son zan qara aure“bazan hanaka qara aure ba adamcy amman dan allah ka bari zuwa nan gaba kad’an dan bazan ta’ba yarda ka shigo da wata gidanka ba alhalin diyata bata da matsayin komai a wajenka “why sweetheart “?mu bar wannan maganar adamcy muyi wata dan bana son jinta for now shiru kawai yayi yana mai runtse idanunshi shi kad’ai yasan zafin da ciwon da zuciyarsa keyi .” “Sweetheart cikin satin nan in sha allahu zan bar kasar nan zuwa holland “da sauri mami ta kallesa sam maganar bata mata dadi ba ,kuma tasan dan ya nisanta kanshi da maryam ne “zaka bar kasar nan saboda maryam ko ?tayi maganar kamar zatayi kuka “ko d’aya sweetheart “saboda me zan yi tafiya saboda ita ?”kema kinsan tafiye tafiye yana cikin tsarin aikina” mami tayi shiru ya riko tafin hannunta cikin nashi “sweetheart!”ta sake kallonsa “ki kwantar da hankalinki nifa banki na daina tafiya zuwa koina ba saboda ke “wa na ajiye a inda zani ?” “Me zakaje yi a hallond?yayi shiru yana kallonta “naga duka yaushe maryam ta tare da zaka tsiro tafiya gsky nidai idan son raina ne ka bar tafiyar nan ka wakilta wani ka d’an zauna da maryam “shikenan sweetheart “ya bata amsa da hakan cikin halin damuwa ya mike tsaye yana mata sallama murmushi ta sakar masa amman gida zaka wuce ko ? ya gyada mata kai kawai “to allah yayi maka albarka ka gaishe min da maryam anjima manu direba zai kawo maku abinci “to !kawai ya fad’a a takaice sannan yasa kai ya fice daga parlour’n massalacin ya nufa domin gabatar da sallar laasar .” Hisham zaune akan kujera yana waya da nuzla “eh har yanzu ina office , allah kuwa da gaske nike amman bari nayi sallar laasar na tura miki babu mamaki ma idan na tashi aiki zanzo na gaki kafin na wuce gida , sosai kuwa ya fad’a yana murmushi kmr yana gabanta ,ahankali yaji ana Knocking din kofar office dinsa amman ya share yaki bada umarni shigowa ya cigaba da waya da nuzlah har kusan mintuna shabiyar sannan yace wa nuzla “bari zan kiraki nan da minti biyar acan bangaren nuzla cike da shagwaba tace “a’a ban yarda ba “okay to shikenan zakiji komai da zanyi “yana gama fadar haka ya bada umarni shigowa ga diyar aminin abbansa dake aiki akarkashinsa .” Zakiya ta tura kofar office din ta shigo ahankali ta tsaya agabansa amman bai d’ago ya kalleta ba ya cigaba da wayar da yake .”a tsanake ta bude bakinta ta kira sunansa “hisha…yayi saurin d’aga mata hannu yana cewa alamun tayi shiru dan da yasan itace bazai bada umarnin shigowa ba “a’a abdull ne ya shigo akwai maganar da zamuyi dashi shiyasa nace ki bani minti biyar “okay naji da zarar na gama dashi zan kiraki ya katse kiran sannan ya kalli zakiya yace “yaya akayi ?sai data numfasa kana tace “akwai matsala fa “me ya faru “ya budurwa zata zauna ta dinga tayar maka da hankali haka?” nifa abokiyar aikinka ce kuma kusan yaruwarka wacce ko matarka tasan da zamana bata ta’ba nuna damuwarta ba sai wata can .” “aa dakata zakiya banason haka matsayin nuzla dabam a wajena tana sama da kowacce mace a wajena ba wai wata bace kin fahimta ko ?“ kana nufin har matarka ?“eh bakiji nayi generalizing ba nace kowa , tafi kowace mace dan haka bana had’a maganarta data kowa ki kyaleni ke bani ma abinda ya kawoki ki bar min office menene ma ya kawoki “ ? ”mr Ibrahim yace ka tura masa idan ka gama “tô naji zaki iya wucewa please ya fad’a yana nuna mata kofar fita da yatsun hannunsa .” Ta juya ranta a matukar bace yace “idan kina shiga harkata zan iya sallamarki aiki , akwai wata mace ne bayan nuzla acikin zuciyata da zaki zo kina wasu surutan banza ?tsaki yaja ya fara duba file din data ajiye agabansa .”tana fita daga office din hisham office din abdull ta shiga tana kiran sunansa “abdull !! “menene ?ya tmbyeta tare da barin abinda yake ya dago ya zuba mata ido “wai me abokinka ya taka akan wannan banzar yarinyar nuzla ne da zai iya ciwa kowa mutunci akanta wai me tafi sauran mata ne ?kaga irin wulakanci da yayi min yanzu saboda suna yin waya daita “kinsan me ?ta girgiza masa kai alamun tana jinsa “hakuri zakiyi zakiya dan wannan yarinyar itace muradin ransa dan ko matarsa baya sakewa daita akan wannan yarinyar kuma bata son yana muamula da kowace mace “ai kuwa wallahi tayi kadan dan bata isa ta hanashi muamula da kowa ba .” “Ita din me ? sannan akan me ?to sai dai idan a gidinta zai tare ko kuma ya cicibota ya dawo daita office dinsa inyaso duk abinda yake tana gani ko kuma ta dinga binshi duk inda za shi .”yayi murmushi yace “ko dai kina kishi daita ne naga duk kin damu ?”“kishi ?meye tsakanina da hisham da zanyi kishi akanshi bayan aiki da kuma dangantar dad dinsa da nawa ?”kawai dai wallahi naji ina tausayin matarsa ne yarinyar kirki ce ga hankali ga ladabi shine kawai nake tausaya mata saboda nasan duk lokacin daya auri wannan banzar yarinyar ina tausayawa rayuwar matarsa duk da nasan yarinyar nan bazata yarda ta auresa ba wata manufa gareta .” “Me yasa kika fada haka ?ince guduwa tayi lokacin da zaayi aurensu dashi sannan yanzu ta dawo masa ai kasan akwai abinda take nufi dashi wallahi , wakilla haushi taji dan ya auri nana hauwa’u kawai ta dawo ta hanashi zaman lafiya da matarsa kuma tasan idan batayi amfani da karfin soyayyar da yake mata ba bazata yi galaba akanshi ba shi kuma dake qaramar kwakwaluwa ce dashi yake wani biye mata yarinyar daya kamata yaci ubanta laada waje “. Abdull ya sake yin murmushi wanda dagani na takaici ne “ kinsa me ? kije kawai Kiyi aikinki zai fiyye miki amman hisham kam bai ji bai gani akan nuzla bancin nasan gidansu nuzla basa biye biye da ni kaina nace anyi masa wani abu ne “. “gsky kam amman ni matarsa nake ji ka duba kaga ranar d muka je gidansa baka ga yanayinta ba kamar tana jin tsoronsa komai a dar dar take yi shi kuma ko kallon biyayyar da take masa baya yi sai ma wayar da yake da wannan banzar yarinyar ina ma ni ya samu da naci ubansu daga shi har ita “gsky nana hauwa’u bazata iya ba Ke dai zai fi kiyi abinda Ke gabanki sarkin shiga abinda babu ruwanta “kana ji ko abdull “dan allah Zakiya kije na gaji da mgnr hisham nayi masa mgn har na gaji idan zai canza ya canza idan bai zai canza ba tare dani allah zai wa hukunci ba daga haka bai sake cewa kala bata juya ta bar office din cike da takaici .” Qarfe biyar daidai motocin ata suka shigo gidan yayinda maryam ke zaune a parlour’n kasa cikin tsananin tashin hankali tana waya da nana hauwa’u “wallahi sister duka fa kwanaki biyu ne kawai nayi acikin gidan nan amman ji nake tamkr a makabarta nike zagi kuwa acikin kwanakin nan sai dai kawai nace Alhamdulillah ,shi kawai baya ganin abubuwan da yake min kuskure ne shi kawai kanshi ya sani eh ko jiya ya sha yanzu haka ma cikin matsala nike dan daren jiya na kwashe kwalin sigarin na zubar a shara ashe da saura aciki kuma yace lallai sai na dawo masa da abunsa ,ni yanzu tashin hankalina na aika a siyo masa sigarin baa samo exactly irin wanda yake sha ba ….” “Shiru tayi sakamakon turo kofar parlour’n da akayi idanunta data zubawa kofar suka sauka akanshi sanda yake qoqarin takuwa ,sosai ya dauki hankalinta koda yaushe fuskarsa tashi a daure take kallo daya yayi mata ya janye idanunshi akanta “sannu da zuwa” ta fad’a a matukar tsorace tana qoqarin mikewa ta bar parlour’n tun kafin ya soma cin ubanta , bai amsa ba yace “me na fad’a miki ?bana ce karki sake na dawo na ga wannan fuskar ba ? ya qara taku biyu taja baya da sauri “dan allah kayi hakuri ta fad’a cikin tsananin tashin hankali“.ina sigarina ?” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 8 A matukar razane maryam take kallonsa jikinta na wani irin rawa idanunta suka canza kala sakamakon hawayen data soma d'an taruwa acikin kwayar idanunta cikin tsananin fad'uwar gaba maryam tace "ga ..gashi can akan table sai dai ba'a samo exactly irin ..."sai kuma tayi shiru ta kasa qarasa maganarta dan tasan me karshen maganar tata zata janyo mata, ta tsura masa ido kawai tana cigaba da kallonsa hawaye na gangaro mata akan kuncinta ." "exactly irin me ye ba'a samu ba ? yayi maganar a tsawace yana sake had'e fuska "ta runtse idanunta gam hawaye masu zafi suka biyo kuncinta "irin wanda kake sha né ba'a samo ba "me yasa ba'a samu irinsa ba ?"ya tambayeta yana tsareta da tsuma mmun idanunshi masu matukar firgitarwa "tayi shiru tana kallonsa hawaye na faman turereniyar zubo mata "nima ban....ban sani ba ?"ta fad'a a muryarta na rawa tana share hawayenta da hannunta d'aya tare da kai tafin hannunta daidai saitin zuciyarta dake beating very fast ." Tsumammun idanunshi ya ware sosai akanta yaga yadda ta qara shiga tashin hankali wanda hakan Ke masa dadi, a duk lokacin daya ganta cikin damuwa yana jin sukuni aransa, wani abu ya had'iye mai d'aci a makoshinsa kafin ahankali ya motsa lip's dinsa da kyar "babu ruwana ki nemo min exactly irin sigarina shi nake bukata kuma a yau dan kinsan halina sai dai ki bawa wani labari ,ban ta'ba d'agawa kowa kafa ba kuma bazan fara akanki ba yana gama fad'ar haka ya juya a zafafe ya soma d'aga kafafunsa zai haye sama ." jiki a sanyaye ta qara taku biyu tana wasa da yatsun hannunta tace "wallahi yaya Adam ban san yadda zanyi a samo maka irinsa ba sai dai kayi hakuri ka aika wanda ya saba zuwa inda yake siyo maka ko kuma kayi amfani da sauran na jiya ."wanda kika zubar a shara kike nufi ?ya juyo a fusace tare da fad'ar haka, taja baya da sauri tana gyad'a masa kai gabanta na dukan uku uku "you are very stupid ,ki nemo min ko kuma inci ubanki acikin gidan nan yau ." "Ubana kuma !?"yes of course ubanki ko zaki rama ne da kika tsaya kina tambayata ?ta sauke numfashi tana girgiza masa kai "okay ki nemi min abata kuma irin wanda kika wulakanta min “cikin kasa da murya tace "ni dai gsky ban san yadda zanyi ba kai dadin me ma kake ji a shan sigari abinda zai cutar da kai ?” ”ni zaki fad'awa haka ? kanta ta gyad'a masa alamun Eh !to ai gsky ne me zakayi da wani sigari abinda yake saurin kashe mutun "are you out of your sense ?." "ni kike fad'awa haka "? shiru tayi tana tunani amsar da zata bashi wanda kafin nan idanunta sun sake kawo hawaye tace "yanzu meye illar maganata bayan gsky na fad'a maka "?"Are you mad ?"da sauri ta girgiza masa kai alamun a'a "okay iskanci ne kenan yasa ina magana kina magana ?"ta sake girgiza masa kai idanunta na kawo ruwan hawaye domin dai gbdy a tsorace take dashi ,maganar ma allah ya sani dauriya ne kawai take yi da kuma son rage tsoronsa dake kunshe a zuciyarta ". cikin rawar murya tace "am sorry"!da sauri yace "sorry for your self "amman dai kuma kasan shan sigari yana da matuqar illa sosai arayuwar d'an adam "so what? ina ruwanki da rayuwata ?gabanta taji yayi mummunar fad'uwa ta shiga girgiza masa kai hawaye na sake fita daga idanunta ."ahankali taga ya soma takowa zuwa inda take tsaye yana mata wani mugun kallo ."nan da nan jikinta ya fara rawa ganin idan ta tsaya kanta zata cuta yasa ta juya da sauri ta fad'a d'akin dake manne da parlour'n ta murd'a key ."ta jingina bayanta da kofar ta tsaya tana sauke numfashi.” A zafafe ya qaraso jikin kofar ya tsaya tare da runtse idanushi kafin ya dunkule hannunsa ya kai wa kofar naushi yace "me yasa kika gudu baki tsaya ba kiga yadda zanyi dake shasha duwaf din banza kawai ?” ”wallahi wallahi da kin tsaya da sai na karya miki kafa sai dai uwarki ta haifi wata mai kama dake nonsense "muryarta a sanyaye tace "kayi hakuri dan allah bazan sake ba ."yana jin yadda take kuka take bashi hakuri tana tsaye kusan minti biyar dafe da saitin zuciyarta dake bugawa da sauri sauri , taji alamun tafiyarsa amman ta kasa fitowa har sai da minti biyar  ta wuce bata sake jin motsinsa ba hakan ya tabbatar mata ya bar gurin .” ta bud'e kofar ahankali ta fito tana maida numfashi tare da goge hawayenta ta hau sama, ahankali ta sanya kai cikin d'akinsa ta leka tsaye ta samesa ya bawa kofar baya hannuwansa hard'e a saman faffad'an qirjinsa sai huci yake fesarwa tmkr zakin daya nemi abincinsa ya rasa ,gefe guda kuma duk ilahirin gashin dake kwance a jikinsa sun mike tsabar bala'i ji tayi kamar taje ta rungume shi ta baya ta sake bashi hakuri ya sauko dan bata son ganin yana fushi most especially daita ." Wani dogon tsaki yaja yana sauke hannuwansa ya rike kugunsa da hannu d'aya acikin ransa yace "wannan wace irin jaraba ce ?yarinya kamar mayya duk abinda zai mata bata damuwa ko ya zagi uwarta ya zagi ubanta duk a banza baya mata ciwo sai dai tayita bashi hakuri "ya fahimci mugun hakuri ne daita ,kuma shine dalilin da yasa mahaifiyarsa tayi masa sha'awar aurenta" tsaki yaja ya soma cire kayan jikinsa ya fad'a bathroom ya sakarwa kanshi ruwa ya fito ." Bai sauya wasu kaya ba vest da boxcer kawai ya saka ya kwashi wayoyinsa guda biyu ya sauko zuwa parlour'n kasa ya zauna ,ya d'auki remut ya canza channel sannan ya d'auki wayarsa ya soma danne danne yana duba sakwani mutane ringing din waya ne ya karad'e parlour'n ya bar abinda yake yana yatsina fuska alamun qarar na damunsa ko ba’a fad'a masa ba yasan qarar wayarta ne ,can gefen kujera ya hango wayar yashe tsaki yaja , ya d'auke kanshi ya cigaba da abinda yake yayinda aka cigaba da kiran wayar ,qatar wayar ta dameshi sosai gashi kuma shi bazai ta'ba iya bud'e bakinsa ya kirata ba ." cikin haka ta sauko ta shiga kitchen ta soma fito da abubuwan da zatayi amfani dashi na girki wayarta ce ta sake d'aukar qarar sauti ,ya tsaya cak ya bar abinda yake ransa na qara 'baci ,da d'an saurinta ta fito tana goge hannunta da towel ta soma duba inda wayar take ta d'auka taga sunan mahaifiyarta ce ke yawo a screen din wayar tayi shiru ta kasa d'auka a gabansa ,ta d'an d'ago ta kallesa taga ita yake kallo ta qasan idanunshi "nan take gabanta ya shiga fad'uwa "mummy ce "ta fad'a muryarta na rawa." " yasan zaa rina dan zata fad'a masa ko wacece ta kira ,tsaki yaja "na tambayeki ne ?ya fad'a yana sake jan wani tsaki "naga kana kallona ne shiyasa nayi tunanin ko kana neman qarin bayani ne "akan me kenan zan bukata ?duk ma wanda zai kiraki ya kiraki mana menene matsalata da hakan ?kai kuwa kake da matsala dani tunda zamanka nake "ta fada tana tsura masa ido taji abinda zai sake fad’a ."bai sake cewa uffan ba yayi tmkr bai ji abinda tace ba ta juya ta koma kitchen ta kira layin mahaifiyarta tana aiki suna waya daita wanda duk hirar akan zaman aurenta ne ." ****** Da misalin karfe shida daidai hisham ya shigo gidan a gajiye  a parlour'n gidansa ya zauna  yana sauke numfashi nana hauwa'u dake zaune cikin  tsananin tashin hankalin abinda zai faru tsakanin maryam da yayanta tai masa sannu da zuwa babu yabo babu fallasa ya amsa yana furta "wash allah ! sannu ka gaji ko ?girarsa ya dage mata alamun “eh ! ko cikakken minti biyu bai yi da zama ba nana hauwa'u ta mike tsaye tana cewa “bari naje na kawo maka ruwa mai sanyi kasha ya juya "tafiyarta yabi da kallo ,yadda take jujjuya jikinta yana ta’basa.” Daman kuma ba tun wannna lokacin ba yasan tana da kyawun jiki sosai fiyye da maryam dan tana da tsawo sosai , gyara zamansa yayi ya cigaba da kallo every step of her , .”ya runtse idanunshi sannu ga ruwa kasha da alamun ka gaji dayawa yau "ta fad'a tana miko masa cup ahankali ya bud’e idanunshi yana kallonta sannan ya karbi cup din hannunta alokacin da wayarsa ta fara ringing ,ya ajiye cup din ruwan akan table din gabansa ya ciro wayarsa a gaban aljihun rigarsa yana duba screen din wayar ." ganin mai kiransa ya d'auka da sauri yana cewa "hello my dear " Wani irin bugu qirjin nana hauwa’u yayi da karfi ko baa fad’a mata ba tasan ko wacece ta kirasa ta samu waje kusa dashi ta zauna tare da janyo kafafunsa ta d’aura akan cinyarta ta soma mammatsa masa “ no no!! your time is my time my time is your time am always with you,kowani lokaci naki ne karki damu am always with you my dear ai tunda nace miki zanzo zanzo  ne bari na dan watsawa jikina ruwa ,ko banzo yanzu ba zan shigo da daddare "tunda ya cigaba da wayar ta kasa cigaba da massaging din da takewa lafafunsa ta janyo wayarta tana neman layin maryam taji yadda suka qare da yayanta .” Kira kusan biyar tayi mata bata d’aga ba yayinda hisham ya cigaba da wayarsa da nuzlah yana fad’a mata kalamai masu sanyi da sanya natsuwa wanda hakan yasa nana hauwa’u ta soma jin wani iri aranta zuciyarta ta dinga tafasa tana mata zafi  da ciwo ,nan da nan yanayinta ya sauya haka ma kwayar   idanunta ta cika da ruwan hawaye sai dai duk yadda taso ta danne amman sai da sheshekar kukanta ya bayyana "ta fara gajiya da wulakanci da yaya hisham yake mata, wallahi gara ya aro nuzla din su zauna tare da su taru su kasheta da bakincikinsu ." runtse idanunta tayi gam tana zubar da hawaye tana sake zurfafa tunaninta " bata son ta sake masa magana akan nuzla tunda sun rigada sun gama mgn akanta sai dai duk da hakan bai kamata ta dinga d'aukar wulakanci har haka ba "wani bangare na zuciyarta ya fad'a mata haka ,ahankali ta girgiza kai sakamakon wankakkiyar zuciyarta dake bata shawara "kema ya kamata ki sake tuntubar mumy ta amince ya auri nuzla a wuce gurin ,ai kuwa gara ki tursasa mata ta amince da haka akan wannan wulakanci da suke miki, dan kuwa da zarar sunyi aure shikenan wasu abubuwa dole zasu ragu tana kallonsa ya sauke kafafunsa ya mike tsaye ya shige d’ayan parlour’nsu ." ahankali ta dinga share hawayenta tana rarrashin kanta "meye dan ya wulakantaki ya kaskantar dake a karkashinsa fa kike ai wanda ya isa akewa haka dan allah nana hauwa'u ki sanyawa zuciyarki hakuri ki daina nuna damuwarki daman tare kika gansu dan haka ki kawar da idanunki akansu sosai ta bawa kanta hakuri kafin daga baya ta tashi ta nufi hanyar parlour’n daya shiga ta iskesa zaune yana cigaba da waya ta durkusa a gabansa muryarta a sanyaye ta kira sunansa "yaya hisham !bai amsa ba illa tsura mata ido da yayi yana kallonta "ban san me yasa ba amman ina jin kamar nayita kuka ina baka hakuri akan abinda nasan ba laifi nayi bane ." " ina matukar tausayawa kaina a yanzu yayinda nake jin nadamar aurenka da nayi arayuwata ". jikinsa yayi sanyi zuciyarsa ta karye da jin abinda ta fad'a sai dai ya nuna mata tamkar bai ji komai ba ya cigaba da wayar da yake ,ta kai hannunta taja dogon sajensa mai maseefar kyau da sheki tattare da d'aukar hankali ,da sauri ya ciza lips dinsa yana fadin "auchhhhh "tare da tsura mata ido sosai yana kallonta yana jin wani sauyi a gabad'aya ilahirin jikinsa ."Itama din tsura masa ido tayi tana masa murmushi wanda yafi kuka ciwo   tace "dan allah ka bar wayar nan haka." Ya cire wayar a kunnesa yana cewa “a kan wani dalili kenan zan bar wayar ? " adalilin na baka dama ka auro nuzla ka had’amu “. wallahi a shirye nike da amsarta a matsayin abokiyar zamana ban hanaku aure ba bare hakan yasa ku zabi ku dinga  quntata min ."wallahi wallahi!! da nasan nuzla na sonka da bazanyi wasa da rayuwata ba ,hakika nayi mata laifi mai girma dana cancanci wannan hukunci daga gareta amman tayi hakuri ,na rokkeku ku yafe min ?" nunfashi yaja ya sauke yana katse wayar gabad’aya ya ajiye a gefe ya rungume hannuwansa a qirji yana kallon kafafunsa dake sanye da safa"ku yafe min kuskuren shiga rayuwarku da nayi "sarai yaji ta amman ya shareta ya d'auki wayar ya soma danne danne ." ta kamo hannunsa d'aya cikin nata tana shafa saman tafin hannunsa ahankali ,dole ya tsaida duk wani abinda yake ya dawo da hankalinsa gareta qirjinta yabi da kallo babu abinda ta rasa kuma babu abinda nuzla tafita hasalima tafi nuzla dirin jiki mai kyau .” Ya tsura mata ido sosai a kallon da yake mata bai san sanda ya zame hular kanta ba tulin gashinta dake d'aure ya kalla ahankali kuma yasa yatsunsa guda biyu ya zame ribbon din dake rike da gashin nan take gashin suka baje abayanta  bai tsaya wata wata ba ya fara shafa yalwataccen gashin kanta ." Naunayen ajiyar zuciya ta sauke tace "ka auro nuzla wallahi zamu zauna lafiya da 'yaruwata idan kuma kana ganin bazaka iya had'ata dani ba ka sakeni ka aurota."sai lokacin ya d'an ja numfashi yace "bazan iya sakinki ba saboda mumy na matukar sonki sosai ba kuma zata yarda ba ". zan fahimtar daita sannan zan bari ta yarda  zan fita arayuwarku gabad’aya , da dai ka dinga wahalar da abinda mumynka take so gara ka raba kanka daita gbdy ka huta dan .." wani qara ta saki mara sauti tare da yin shiru sakamakon yatsunsa biyu da yayi amfani dashi ya buge mata baki, ta kama bakinta dake mata zugi tana shagwabe masa fuska ."Kmr zatai kuka tace " da irin damuwar da kake kunsawa zuciyata gara ka sallameni ka bawa zuciyarka abinda take ..."shiiiii !mum wil kill me idan na sakeki ." “Shikenan haka ni rayuwata zata qare agidan ka ?haka mumy ta tsara ,itama kuma ta tabbatar da hakan rayuwar zata qare kalamansa yasa ta zare hannunta dake cikin nashi ta mike tsaye da kyar dan kafafunta sun soma rikewa, ta juya da kyar zata bar wajen tana cewa " kayi shawara yaya hisham ni zan so rabuwar da kai ka bawa zuciyarka abinda take so karka ji komai ni zanji da mumy " hannunta ya fixgota da karfi ta juyi luuuu ta fado jikinsa ."Suka tsurawa juna ido suna exchanging din numfashi juna .” ya kai hannusa saman sumar kanta data zubo baya batare da yace uffan ba, numfashi ta sauke tana cigaba da kallonsa tayi imani bancin nuzla data dawo rayuwarsa da yanzu ita dashi sun zama abu daya ,bakinta ta kai daidai lip's dinsa ta fara tsotsa yaso ya hanata amman ya kasa hanata dan yana matukar jin dadi “wani numfashi  yayita saukewa da sauri sauri ."wani irin kissing take masa tun yana iya daurewa har ya fara mayar mata da martani yayinda koina ajikinsa ya soma rawa tunda yasa mu ya cafke bakinta yaji komai ya sauya masa karo na biyu kenan da yake rasa gane kanshi sakamakon kasancewarsu tare ." sosai yake juya harahensa abakinta jin yana ta'bo wasu wurare ajikinta yasa tayi qoqarin zare bakinta ya riketa gam aranshi yake cewa "karki min haka please ki cigaba da kasancewa dani sake qoqarin zarewa tayi tare da yunkurin mikewa taji hannunsa abayanta ya rike kugunta gam "zan tashi !"ta fad'a kwayar idanunta cikin nashi ."na rikeki ne ? ya fad’a yana lumshe idanunshi ta kai hannunta saman hannunsa dake rike daita, numfashi ya sauke da karfi sannan ya zare hannunsa yana sake lumshe idanun ta mike tsaye da kyar tare da juyawa zata bar parlour’n ." Ya gyara zama yana dan bud'e idanunshi sosai yana kallon yadda take juya mazaunanta ,tafiyarta ma kawai abun burgewa ne uwa uba bare akai ga lafiyayyun nonuwa bombom tamkar wanda aka dasa mata su ahankali yake jin kamar yana murzasu anya kuwa bazan hakura da matata  na bar nuzla ba ?" yayiwa kanshi tambayar yana kallon yadda gabansa ya mike sambal ,sosai kwakwaluwarsa ta shiga tunani yayi imani ko mumynsa zata bari ya auri nuzla ba yanzu ba to kuma shi haka zai yita zama yana cutar da kanshi abanza , gashi baya neman mata bare yace yana da gurin zuwa ya rage zafi ." Da misalin Karfe takwas   na dare ATA na zaune yana amsa waya mb ,maryam ta qaraso inda yake tana cewa “yaya Adam sannu da hutawa "yayi mata banza ya cigaba da wayarsa "na kawo abincinka nan ne ?" yayi mata banza "bari na zubo maka abinci still banza yayi mata, taje ta zuba masa ta kawo gabansa ta ajiye "ga abinci dan Allah kaci ko kad'an ne "ke dole ne sai naci abincinki ko daman ina cin abincinki ne ?"ta girgiza masa kai"to maza ki tattara ki bar nan dashi bana bukata "haba yaya tun da na tare a gidan nan baka cin komai dana girka ba "meye zanyi da wani mugun abincinki .?" "Allah kaci kaji zakaji dadinsa ya kwabe fuska Kmr yaga wani mugun abu "maggie zanci naji dadi ?numfashi ta sauke sannan tace "ka ci kaji idan bai maka ba sai ka barshi na sake dafa maka wani .” shiru yayi dan ya soma gajiya da magana "bud'e bakinka na baka to "Oh my god sweetheart me yasa kika had'ani da maseefa ?me yasa kika hadani yarinyar da zata kasheni da damuwa ? Nace bana bukata sai kace dole “ ya fad'a yana dafe goshinsa ." cikin rawar murya tace "me nayi da zan kasheka da damuwa ?"ni bance zaka kasheni da damuwa ba sai kai ?"wai dan girman allah me nayi maka ne da ka tsani ne haka ka tsani duk wani abu daya dangan ceni ?ya tsaya cak yana kallonta a dage."dan girman allah ka daina tsanata ka barni naji da damuwata domin zuciyata tana cikin tsaka mai wuya ".nan take ransa ya qara 'baci zuciyarsa ta soma tafarfasa sakamakon jin maganganunta wasu marasa Kan gado bai san lokacin daya ya soma mgn cikin zafin zuciya ba "ni zaki fad'awa kina cikin tsaka me wuya ?tayi shiru tana zubar da hawayen bakinciki " "Dole na fad'a maka domin kai kafi kowa cancatar na fad'awa dan Allah ka bar zuciyata haka nan ta huta , ka kalleni da kyau ya Adam kallo d'aya zaka min ka fahimci bana cikin kwanciyar hankali da walwala tun daga ranar da aka sheida min sakon mami akan aurenmu ban sake samun isashen bacci da natsuwa ba "me yasa haka ?"me yasa na rasa duk wata natsuwata da kwanciyar hankalina ?" Wani kaskance kallo yayi mata mai firgitarwa wanda yasa tayi shiru ta kasa cigaba da maganar ta qara shiga tashin hankali mai tsanani shiru ne ya ratsa parlour'n bata sake cewa komai ba kamar yadda shima bai sake cewa komai ba har tsawon minti biyar suna zaune kafin daga baya ya motsa labbansa muryarsa a tsarke yace "karki yi kuskuren kamuwa da soyayyata domin muddin kikayi haka hakika kin d'aukarwa zuciyarki wahala “dan kuwa mummunar ciwo ne zai kamaki a karshe ki rasa rayuwarki gabad'aya ,gara ki cigaba da rayuwarki haka batare dani ba domin ni a kowani lokaci zan iya rabuwa dake saboda nayi matukar tsanarki ."na tsaneki ina sake fad'a miki na tsanakeki ".yana gama fad'ar haka ya mike tsaye ya barta ya haye sama cikin sauri sauri yake taka step ." kuka maryam ta fashewa dashi tana cewa "ya allah idan wani laifi nayi ma yaya adam yasa hankalinsa bai kaina ya allah kasanyaya zuciyarsa ,allah ka sani ina tsananin son mijina ta yadda bazan iya rayuwa idan babu shi ba ,allah ka sanyaya zuciyarsa akaina ,allah ka juyo min da hankalinsa gareni ka bamu zaman lafiya tana kuka wayarta na ringing wanda kuma tasan nana hauwa'u ce amman ta kasa d'auka domin dai kota dauka daga mata hankali zatayi kawai da kyar ta mike ta nufi dakinta ta kwanta lamo tana neman mafuta akan zamansu .” Sosai zuciyarta da kwalkwaluwarta suka shiga tunani “Ya kamata yaya Adam ya dandani zafin so ko dan yasan martaba da kimar son da take masa,” to me ya kamata nayi “? ta tambayi kanta “dan dole akwai bukatar na tashi tsaye na kwatarwa kaina yanci a wajensa shiru tayi “tana son mijinta bazata iya rabuwa dashi ba ,dan ko da wasa bazata iya furta masa ya saketa ba sannan bazata iya ta’ba bashi damar ya had’ata da kowace mace ba taya kenan zai d’andani zafin so bare yasan darajanta ."?” Zumbur ta mike zaune “dawa ya kamata nayi wannan shawara “?nan take kwalkwaluwarta ta bata amsa da “sister mana ita kad’ai ce zata baza baki shawarar yadda zaki yi ta mike ta isa inda ta ajiye wayarta ta soma kirata alokacin tana zaune a parlour’n tare da yaya hisham tana shirin mikewa domin ta shiga dakinta ta amsa wayar yaya hisham ya zame ya kwanta akan cinyarta yana d’auka remut dole tasa wayar a silet dan karta damesa ta cusa hannunta cikin sumar kanshi tana jin sanyi aranta dan batayi tunanin zai kwanta a saman cinyarta ba duk tunaninta barin gidan zaayi yaje gurin nuzla .” Ahankali ta cigaba da shafa sumar kanshi ta d’an kai bakinta daidai kunnensa sai da ta sakar masa murmushinta sannan tace “abinci fa ?wani zazzafan numfashi ya sauke yana qara narkewa akan cinyoyinta masu laushi da kyar ya fixgo magana “zanci sai na gama kallon new’s “yayinda maryam sai faman kira take baa dagawa “oh my goodness wai me yasa sister bata daukar waya ne ?ita kanta nana hauwa’u tana son ta d’auka amman bata son ta damu mijinta kuma bata son yaji abinda zata fad’a sai dai hankalinta ya rabu gida biyu wani yana tare da mijinta wani kuma na wajen maryam bini sai ta kalli screen din wayar taga kira na cigaba da shigowa a karshe dai yaya hisham yace “lafiya ?” “Me ka gani ?kamar baki da natsuwa wake kiranki ?” ”maryam ce!” ta bashi amsa atakaice ya d’ago idanushi ya tsura mata “ki d’auka mana kika san damuwar da yayanki ya qunsa mata take son tayi magana dake “shiru tayi dan ita kanta tasan haka ne amman dan kawar da maganar tace “kai yanzu tunaninka kenan amman lafiya lau suke zaune “ “taya za’a zauna lafiya da wannan yayan naki mai shegen taurin kai kamar na kafuran farko .” A firgice nana hauwa ta kallesa “kina kallona karya na fad’a ?tasan gsky ya fad’a amman meye na sake fad’a mata ?ta sake duba wayar zata mayar ta ajiye ya karba ya d’aga tare da sakata a hands free nan take muryar maryam ta bayyana cikin fashewa da kuka “sister ina kika shiga ne tun d’azu nake kiranki ina cikin damuwa “wallahi zuciyata kamar ta fashe ki bani shaawara ya zanyi da yaya Adam wallahi idan aka cigaba ahaka komai zai iya faruwa dani “. “Sister !”nana hauwa ta kira sunanta “ina jinki sister ina bukatar ki bani shawara sister yaya zanyi da yaya Adam ya zaayi ya dan dani zafi so ?ina son yaji zafi da ciwo kamar yadda nake ji ,sonshi yayi min yawa “ murmushi nana hauwa tayi “wannan kuma ai abinda muka dade dasan ne kece daman kika kasa yarda da hakan “maryam bata san sanda hawaye ya zubo mata ba tace “amman kisan cewa yayi kar na kuskura na kamu da soyayyarsa domin muddin mayi haka na d'aukarwa zuciyata wahala “dan kuwa mummunar ciwo ne zai kamani a karshe na rasa rayuwata gabad'aya ,gara na cigaba da rayuwata haka batare dashi ba domin ni a kowani lokaci zai iya rabuwa dani saboda yayi matukar tsanata ." Yaya hisham yayi saurin runtse idanunshi yaji zafin kalmar ahankali yaji zuciyarsa na yi masa zafi kamar zata fito waje tausayin maryam ya kamashi Yayinda nana hauwa tace “subhallah gsky yaya Adam bai kyauta ba sam abinda yake baya kyautawa amman ki bari zamuyi waya zuwa gobe yanzu bani kadai bace “tana gama fadar haka ta katse wayar gbdy “kinga irin muguntarsa ba wallahil azim adam mugu ne sam sam zuciyarsa babu imani bare tausayi babu imani acikin zuciyarsa “yana gama fad’ar haka yaja tsaki ya mike tsaye ya shige d’akinsa .” Nana hauwa tabi bayansa da kallo tasan yayanta bai da kirki amman me zasu iya yi akai ?”yayyunta ma baya jin maganarsu bare ita da ko kusa da inda yake bata isa taje ba matsawar bashi ne ya bukata ba .”tana zaune yaya hisham ya fito da key din motarsa ya nufi kofar fita “ta mike da sauri tana cewa “ina zuwa kuma ?fita zanyi baka ci abinci ba fa?ya juyo ya tsaya tare da tsura mata ido kawai yana qare mata kallo batare da yace mata komai ba kafin daga baya yasa kai ya fice daga parlour’n ya barta tsaye cikin tashin hankali dan tasan wajen nuzla zashi zama tayi tare da zabga tagumi .” ******* Tashin hankalin da ba'a sa masa rana wayewar gari yau din nan subaia suka tashi da mutuwar mahaifinta sosai suka shiga tashin hankali ita da kannenta wanda baki bazai fad'a ba tabbas rayuwarsu zata sake shiga cikin matsala babba yanzu saura abinda ya rage masu mahaifiyarsu ce itama kuma ba wani isashen lafiya gareta ba lallai suna cikin tsaka mai wuya basu da mataimaki sai allah shiyasa sunyi kuka kamar me maryama taje ta kuma ta tausaya mata matuka dan tana tausayin kanta amman idan ta tuna rayuwar subai'a sai taga gara ita akanta from rich to poor is not easy .” a bayan can mahaifinsu mai arziki ne sai dai bai yiwa kanshi tanadin komai ba har zuwa lokacin da yayi accident ya samu matsala a bayanshi ."alokacin da yake tsaka da jinya sai yayi tunanin da zaman da yake na rashin sanin ranar warkewarsa mai zai hana bazai hada kwssamominsa da abokansa guda biyu ba tunda shi bazai iya komai ba su kuma daman ba wani samu suke ba kusan a karkashinsa suke samu alhj sani da alhj dan umma ,tofa tun daga wannan lokacin daya hadasu komai ya sauya agareshi domin kuwa babu abinda ya biyo baya sai danasani dan kuwa tunda suka fara samun kudi suka juya masa baya basuyi tunanin su taimaka masa ba.” tun suna masa naci har yazo ya gagaresu sai rufin asiri allah mahaifinsu na cikin wannan halin mahaifiyarsa ta kamu da hawan jini ga diebites daman tana dashi , shekaru biyar yayi yana jinyar sai yau rai yayi halinsa aunty tazo da ummah zaune su subai da kanneta suke wajan gaisuwa amman da ka kalli fusk'okinsu kasan suna cikin rud'u da tashin hankali ."sai dai fatan samu sausauci daga Allah.” Ranar asabar da misalin karfe tara na safiya bayan an shirya komai na bangaren umma tsaf yayinda aunty salma tayi duk wani shiri domin janye zuciyar yusif ta hanyar malaminta ya koma kan soyayyar daya daga cikin yayanta , kausar data gama gaisawa da umma ta fito neman maryama tana kwance acikin kalubalin rayuwa da yake zuwan mata lokaci lokaci ita gbdy ma data sanin girmanta take domin gara tana yarinya radadin rashin mahaifi ne kawai Ke damunta da kuma cin zarafin yan gidansu amman bata taba kwana da abinda Ke daga mata hankali har ya hanata runtsawa ba ." Da gudu kausar ta fado kanta tana cewa masoyiya I miss you a lot duk da halin qunci da take ciki bai hanata nuna mata itama tayi farinciki da zuwanta ba "wallahi gidanmu kullum zanceki muke kowa mamaki yake wai yaya yusif yaga mace Kuma yana sonta har kuma ya kasa samun sukuni saboda ita tayi shiru kawai domin neman take ta daurawa zuciyarta damuwa acikin kahon zuciyarta domin dai ita tuni ta rufe babinsa da komai rayuwarta kawai take "dan Allah masoyiya ki tashi ki shirya yana parlour'n umma nasan ke kadai yake jira ." Maganarta ta bata mamaki to idan haka ne ina batun baba gali da yace yusif din ya amince da auren shikura abbanau ya yarda da batun da baba yaje masa dashi maryama batayi nauyin baki ba kamar yadda ta saba tace “ai ina ganin Ke akwai abinda bakisani ba kausar ta kalleta cikin rashin fahimta tace "kamar me fa ?bayan tafiyarku baba yace sunyi magana da abbanku an maida wa yusif shukura amatsayina “kausar ta zaro ido tace "saboda ana hauka Ke waya ya fad'a miki wannna" baba !" Sakina da shikura kuwa duk wani abinda ya Kamata aunty salma tayi masu wanda zasu jewa yusif dashi dan hK suka shirya cikin hadaddiyar kwaliya mai daukar hankali suka dauki abinda aka tanada domin shi suka nufi bangaren umma yana zaune jin tafiya yasashi fad'a da murmushinsa har wani mikewa yayi amman ganin sabanin abinda zuciyrsa Ke mararin gani ya dauke idanunshi daga kallonsu sukai sallama cikin siririyar murya tare da durkusawa suka ajiye mishi farati gabanshi suka zauna "ina kwana ya kuma hanya ?”ya dan kallesu "sannna ya tsaida kallonsa akan sakina yana cewa "kece sakina ?" "Eh nice tayi mgnr tana sunkuyar da kanta "sannuku da kokari atare suka sakar masa wani kayataccen murmushi "me mukayi na Godiya batare da ya kalleta ba yace “ya cancanta na gode tunda kunyi aikin da baku ya kamata kuyi ba maryama ta baku wahala domin wannan aikinta ne tazo gareni da abinda zan saka abakina idan ma da hali ta ciyar dani” gbdy jikinsu yayi sanyi ta gyara zama "ai ya cancata muyi maka haka ya dan gyara zama sannna ya fuskancesu da wani iyayi da suke masa "akan me kenan ?sukai shiru hankalinsu ya soma tashi "tabbas wannan mutumin mai wuyar shaani ne idan da hali ma suce masa dan wulakanci, akace daya daga cikinmu zata iya maye gurbin maryama a wajenka ko baa fad’a maka bane .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 9 "Yusif ya d'an yi dariya kad'an sannan yace "saboda kuma kawai a garin mahaukata ake sai ku maye gurbinta? " maye  gurbin maryama ko mace' yar kasar england ce maryama  tafi gabanta awajena ." Jikin a sa'bule  suka d'an yi shiru daga bisani shukura tace "amma baka san cewar akwai wanda yake son maryama  ba har ma ana shirye shiryen kawo kudin auren ta?"wani mugun  harara yusif ya buga mata yana d'aga kafad'unsa alamun ko ajikinshi ." Ta sake bud'e baki zatai magana a fusace yace,"Ku dan Allah ban son sakarci da iskanci banza ku ta shi kuje ku sanar da maryama dominta kawai  na zo gidan  nan ba dan wasu 'yan iska ba ,ta yi sauri tazo  ta samar da nutsuwa acikin raina ita kad'ai zuciyata Ke muradin son gani baku marasa kamun kai ba" sakina da shikura sukai shiru  suna kallonsa tare da jinjina girman wulakancinsa, yayinda zuciyar shukura ke  qara lissafo mata abinda zata sake fad'a masa  amman  ta kasa domin tsoron amsar da yusif  din zai bata "lallai wannan ba wanda zasu zo suyiwa  wargi bane, dole sai mahaifiyarsu  ta sake shiri akanshi  atare suka tashi jikin babu kwari suka  fice daga d'akin cike da 'bacin rai ." Aunty salma na zaune tana tunanin ya yusif zai kar'bi ya'yanta sai gasu sun shigo mata rai 'bace ajiyar zuciya ta sauke sannan ta mike tsaye da sauri cike da  fargaba duk da  dai bata da já akan aikin malaminta  tsayawa  tayi tana kallonsu  d'aya bayan d'aya  kafin daga baya tace "yana ga kun dawo min jiki a sanyaye .?" "wallahi mama wannan mutumin mugun d'an wulakanci ne na bugawa a jarida nan shukura ta zayyane wa aunty salma komai daya faru cikin 'bacin rai sakina tace ,"ni dai gsky mama ki hakura ki barwa maryama yusif ta aura tunda ya nuna ita din dai yake so bashi da abinda zai yi damu  ita kuma shukura sai  ta auri malam yahuza " .bayan aunty salma ta gama jin abinda ya faru tas da abinda sakina ta fad'a tace "bazaa hakura abar mata shi ba  wannan auren muddin ina raye sai anyisa da d'aya daga cikinku ." "to gsky mama ni dai banda ni sai dai ki aura masa shikura taje can su qarata dan bazan iya da wulakancinsa ba "na gode sosai yar'uwa dan dama zuciyata tana cikin d'ard'ar ne kar shirin mama yayi tasiri akanki gashi daman  dani yafi dacewa  tun dana d'aura kwayar idanuna akanshi na kamu da matsanancin  qaunarsa  "inji cewar shukura ". "yauwa shukurata nasan bazaki ta'ba bani kunya ba daman kuma kamaninmu d'aya  "haka ne kuma dole halinku yazo d'aya ba" sakina ta fad'a acikin ranta sannan fili  tace "yar wahala sai kije kiyita fama amman kisani bazaki ta'ba daraja acikin idanunshi ba  karshe ma ki qarasa rayuwarki a wahala "tana gama fadar haka tasa  kai ta shige d'akinsu ta barsu tana jin babu dadi aranta duk da ahalin  yanzu babu  wani shakuwa da soyayya a tsakaninta da maryama  amman a wasu lokutan tana jin babu dadin abinda mahaifiyarta take mata ." "Kece yar wahala daga nace ina son shi sai Kiyi min mummunar fata in sha allahu akanki zai qare "aunty salma taja hannun shukura  zuwa cikin d'akinta tana cewa "manta da sakina muyi abinda Ke gabanmu  "ta saki hannunta   ta qarasa gaban wasu kwanuka ta bud'e d'aya daga ciki ta d'auko tandun kwalli ta mikawa shukura tana cewa "ungo nan shukurata maza ki shafa  wannan kwallin à idanunki" shukura ta kar'ba ta soma qoqarin shafawa yayinda aunty salma ta juya da sauri ta sake d'auko wani qaramin gwan gwani wanda Ke d'auke da wani bakin magani ta sake dawowa inda shukura take tsaye  ta miko mata hannunta d'aya tana cewa  "bani kwalli ki bani tafin hannunki idan yasan wata ai bai san wata ba zai san dani yake ". Cike da farinciki shukura ta mika mata tandun kwallin sannan ta mika mata tafin hannunta kamar yadda ta buqata cikin sauri ta zuba mata bakin maganin  tana cewa "ki fad'i sunansa sau uku sannan ki fad'i  duk abinda kike son yayi miki idan kin isa gabansa ina mai tabbatar miki bazai sake  miki mutsu akan komai ba sai akan abinda kika fad'a masa zai yi aiki dashi kuma zai bi umarninki ." nan da nan shukura tayi abinda aunty salma ta umarceta"ki lashe kije zaki ga irin tarbar da zai miki sannan zaki ga irin tarbar da zai yiwa maryama zabinsa ,matsawar kika ga tarban da yayi miki bai miki ba ko ya had'a da tozarci ko cin fuska karki 'bata  ranta ki dawo kawai amman kuma wallahi wallahi sai nayi masa abinda sai ya wulaqanta akan soyayyarki sai ya dawo yana kuka akanki, ke sai yayi sambatu akanki sai ya fifitaki akan uwar data kawo shi duniya ". "yauwa mamana shiyasa nake mugun sonki allah dai ya bar min mamana ."maza kije garesa cike da Kamala da mutuntaka da kamewa ki shirya duk wasu kalamai masu sanyi da sanyaya zuciya da zakiyi amfani dashi  allah ya bamu sa'a wani irin numfashi shukura ta sauke  tare da rungume aunty salma  ajikinta tana furta "ameen !sannan ta saketa  ta juya da sauri ta bar d'akin ta nufi d'akin da yusif yake ." ahankali ta shiga d'akin bakinta d'auke da sallama yana nan zaune kamar yadda suka fita suka  barshi sai dai idanunshi a runtse suke suna kallon saman d'akin sallamar daya ji anyi ne yasashi bud'e idanu tare da sauke idanuwanshi  abakin kofar d'akin  suka sauka akan shukura dake tsaye tana kallonsa fuskarta cike da fara'a do cikin ido suke kallon juna ." Wasu abubuwa ya dinga ganin suna fitowa daga cikin kwayar idanunta suna shiga nashi nan da nan ya gyara zamansa sosai yana cigaba da kallonta cikin wani irin farinciki mara misaltuwa tamkar lokacin ya fara ganinta arayuwarsa cike da tsananin farinciki yace "ya kika tsaya qaraso  gareni zuciyata Ke take muradin son gani  "cike da karairaya shukura ta dinga taku har ta qaraso ta zauna kusa dashi ya zuba mata ido kawai yana sakar mata tsadadden murmushinsa cikin shukin qaunarta daya ji daga sama "yaya yusif !" Ta kira sunansa cikin wata irin murya  idanuwanshi kawai ya zuba mata batare da yace mata komai ba " akace daya daga cikinmu zata maye maka  gurbin maryama a wajenka  me ka gani ."?murmushi yayi kawai  "gabanta ya shiga fad'uwa amman data tuna irin tarban da yayi mata a yanzu sai taji wani sabon gwarin gwiwa ya shigeta "ina son na maye gurbin maryama acikin zuciyarka me zaka iya cewa ?"ai wannan ba   komai bane na amince dake dan ma kin fita dacewa dani ". ta lumshe idanunta kana tace  "amman kace domin maryama kawai kazo gidan nan ba dan wasu yan iska ba ?tayi masa tambayar tana mai kafesa da idanunta yayi shiru yana kallonta qirjinsa na wani irin bugawa da karfi "maryama  kad'ai zuciyarka ke muradin son gani bamu marasa kamun kai ba ?ya kai hannusa  ya riko hannunta gam cikin nashi yana matsewa "yaushe na fad'i haka ?ni babu wacce zuciyata ke muradin gani sai ke murmushi tayi kawai aranta tace "aiki yayi tasiri kanan "ta qara damke hannunsa dake cikin nashi "baka ci komai da'aka kawo maka ba". "na koshi domin ganinki ma kawai ya kosar dani "ya fad'a a daidai lokacin da kausar ta shigo hannunta rike dana maryam ."wani irin bugu zuciyar kausar yayi da karfi sakamakon ganin yanayinsu dan ita maryama daman ta rigada ta cire samunsa acikin ranta ganinsu haka  ma bai d'aga mata hankali ba ." cikin wani salon jan hankali shukura ta tsura masa ido tana kallon kwayar idanunshi  tana jin wani irin shaukin sonshi na ratsata yayinda maryama ta zame hannun ta cikin na kausar ta samu waje  ta jingina bayanta da bangon d'akin Tare da sunkuyar da kanta kasa tana kallon zara zaran yatsun kafafunta dan bata son ganinsu bancin darajan kausar ma da ko hanyar d'akin bazata biyo ba ." cike da tashin hankali kausar tace "yaya  meye haka  kuma ?"mai nayi  kausar ?shima ya tambayeta yana jin kamar ana soka masa allura a gabad'aya ilahirin jikinsa "jikin maryama ya qara yin sanyi rauninta ya soma bayyana idanunta suka fara ciccikowa da ruwan hawaye "shikenan shima an gama dashi "ta fad'a acikin zuciyarta "dan  Allah malama ki sakar masa hannu"kausar ta fad'a tana zabga mata harara shukura tayi murmushin mugunta  tana zare hannunta cikin nashi  tsaki kausar taja sannan ta soma zayyane masa duk abinda maryama ta fad'a ". Amman da mamakinta sai ji tayi yace "sai me idan ta fad'a miki haka ?ta sake kallonsa a matukar tsorace tana cewa "yaya me kake nufi da fad'ar haka ?ina nufin yanzu shukura nike so kuma ita zan aura "ya salam yaushe wannan alamarin ya faru ?amman ko akan hanyarmu ta zuwa nan  babu wannan tsarin a zuciyarka ? maganar maryama kake tayi babu tsarin auren wata shukura arayuwarka "to yanzu na canza raayina ita nake so kuma ita zan aura " a kan me ma zan  auri  wannan yarinyar? ya fad'a yana nuna maryama da babban yatsan hannunsa ." "kausar ta rikice ta gigice ta waiga ta kalli maryama dake tsaye shiru tana ciza lips dinta na kasa "haba yaya me yasa zakayi haka ?me yasa zaka sa'ba alkwarin da kayiwa mumy ?me yasa ka furtawa maryama cewar kana sonta zaka aureta yanzu kuma kazo da wata magana da hankali bazai d'auka ba "why why !!? yaya dan allah karkayi haka,ka dawo haiyacinka karka yiwa maryama haka tayi maganar cike da tashin hankali idanunta na kawo ruwan hawaye ." "Duk yanzu na daina jin komai akanta sai dai  ko a cikin masu mana aiki a  gidanmu zan bawa wani shawarar ya auri wannan yarinya,amman yanzu sai  shukura itace zabina a halin yanzu ma na kagauta na  d'auketa  daga wannan gidan  dan ta fi karfin zamansa ita din ta   dabance acikin zuciyata Ina kallonta ina jin farinciki araina " hawaye  dake makale acikin idanunta maryama suka zubo akan kuncin  tayi sauri tasa hannunta ta goge  yayinda zuciyar shukura tayi mata sanyi ta qara tabbatarwa kanta aikinsu yayi tasiri akanshi ta d'auko ruwan lemu ta tsiyaya a cup ta mikawa yusif tana cewa "ungo sha kaji sanyi aranka "yasa hannu ya  kar'ba yana  sakar mata murmushi  cikin tsananin tashin hankali kausar tace "karka sa'ba alkwarin daka d'auka ,da maryama  kawai kafi dacewa  ba da wata shukura ba ka bud'e idanunka da kyau please ." cikin wata irin murya mai sanyi da tausasawa maryama tace "kausar karki d'aga hankalinki dan baya cikin hankalinsa da natsuwarsa hasalima bazai ta'ba fahimtarki ba a halin yanzu ,kiyiwa danuwanki addua  dani da  shukura  duk abu d'aya ne bazan ta'ba bakinciki dan yusif ya canza ni da shukura ba fatana allah ya basu zaman lafiya tana cikin fad'ar haka taji an fasa kuka abayanta mai kukan tana fadin" lahaula wala kuwwata inna lillahi wa inna ilahi rajiun wannan wani irin massefa ne haka ?   Duk suka juya umma suka gani tsaye cikin matsanancin tashin hankali "Shukura me maryama tayi miki kike shiga rayuwarta ?amman Kisani allah baya bacci kuma zai saka mata da kyakkyawan sakayya Ke kuma zaki ga muguwar sakayya dake da uwarki "idanu kawai yusif ya zuba mata ya kasa cewa komai "kiyi mata na malam yahuza ta hakura ta bar miki shi yanzu kuma yusif din kike so ?". "umma gashi nan ki tambayesa bani nace ina sonshi ba shine da kanshi ya canza dani " yi min shiru munafukar allah daga Ke har uwarki zaku girba abinda kuka shauka ,da izinin allah sai maryama ta samu wanda yafi yusif komai kausar ta bukaci umma tayi mata qarin bayani akan mlm yahuza batare da 'bata lokaci ba ta zayyane mata komai ." "uhmm lallai maryam kina cikin tashin hankali allah ya fitar dake kawai zan iya cewa sannan ta cire wayarta daga cikin fost dinta ta kar6i mukullin mota daga hannun yusif  ta fice waje tana neman layin mumy  yusif ya cigaba da yin  shiru maryama ta  juya jiki a sanyaye ta bar d'akin tana goge hawaye haka zalika umma kasa cigaba da tsayuwa tayi zuciyarta na tafarfasa ta shige  d'akanta tana kuka ." yaya  sadam dake tsaye yana waya   ya hango fitowar maryama tana tafiya tana goge hawaye ya bita da kallo Kamar ya tsaidaita yaji damuwarta sai kuma ya rabu daita da zumar zai nemeta daga baya ya cigaba da wayar da yake cikin haka kiran  umma ya shigo wayarsa daman what's app call yake ."ya katse kiran  domin ya d'auki kiran ummah  kiran ya katse ya lalubo qaramar wayarsa yayi mamakin ganin missed call dinta dayawa ashe a silet yake " ya kirata dan baya son ya shiga sai ya gama wayar da yake ,tana d'auka yaji muryarta can qasa tana kiran sunansa ya amsa yana tambayarta "lafiya ummah naji muryarki haka ?tace sadam kana ina ne ?ina cikin gida " tace ka shigo yanzu yanzu "okay! kawai ya fad'a ya soma tafiya   cikin sauri ya shigo d'akinta."ya garasa inda take zaune yana cewa "lafiya umma meke damunki kamar ma kinyi kuka ?." wani sabon kukan ta fashe masa dashi tana zayyane masa abinda ya faru yace "ikon allah anya kuwa lafiya ?ina fa lafiya sadam kai  ma kasan ba lafiya ba ,"yanzu dai sai a kira abba aji me zai ce ,ai wad'an nan mutanen abun nasu babu imani ai bazasu bar iyayensa ma haka ba duk abinda zasuyi dan su juyar da hankularsu zasuyi ." jikin yaya sadam yayi sanyi ya kasa cigaba da magana "wallahi da ina da inda zan kai maryama ta cigaba da rayuwarta da nayi dan  ina son taji dadi, maryama tasha wahala a hannun mutanen gidan nan sam sam basa son ganin cigabanta .""Kiyi hakuri umma komai zai wace babu abinda yafi karfin addua maryama malama ce nasan zatayi addua ."ban ta'ba shiga tashin hankali irin na yau ba domin har ga allah naso auren maryama da yusif amman da izinin allah bazasu ci bulus ba duk abinda sukai mata bazai tafi a banza ba  sai allah yayi mana maganinsa ." bayan fitarsu maryama  yusif ya tattara hankalinsa kacokan akan shukura ita kuma sai faman zuba masa surutu take ,acikin zuciyarsa baya jin dadin hirarta amman kuma zahiri abun ba haka bane murmushi kawai yake sakar mata yana biye mata ."karfe biyu daidai suka  fito tare da shukura sai ga baba gali ya shigo ."yana ganin yusif tare da shukura ya washe hakora yana cewa "a'a  yusif ashe dai kazo?yusif ya gaishesa , baba gali ya amsa yana tmbyrsa "ina ita maryama take dana ganka da shukura ?yusif ya d'an tsotsa keyarsa  yace "yanzu ta wuce tana kuka  wai dan nace shukurace zabina ita zan aura "shukura kuma yusif ?yayi mgnr Kmr bai san komai ba "kwarai kuwa baba ita zan aura dan haka da zarar na koma gida zan sheidawa dady da mumy agaugauta azo a nemar min aurenta ta zama mallakina ". "Ikon Allah haka kuma abun ya kasance   ?kai kuwa yusif me yasa zakayi haka?" idan wani abu tayi maka sai ka sanar ayi mata magana  bawai ka canzata da shukura ba ya fad'a haka a fili amman a bad'ani murna yayi yace abu yayi kyau aikin salama yayi tasiri  daman yasan zata iya fiyye da hakan muddin akan biyan buqatarta ne "babu laifin da ta min kawai dai bana sonta ne yanzu shukura zan aura  "to to shikenan allah yayi maka albarka Allah yasa ayi damu ." Yasuf ya amsa da "ameen !ya tura hannunsa cikin aljihu ya  ciro bandir din yan dubu  ya mika wa baba gali "ga wannan baba "kai yusif har da wata hidima ai  da ka barshi  ni murnar auren shukura ma da zakayi ya wadatar dani sukai sallama da baba gali ya wucesu yana murna yasuf ya kira kausar tana dauka yace "Ke kina ina ne ?ina tare da maryama ne " ta bashi amsa da haka "to ni zan wuce idan kin shirya ki fito mu wuce idan kuma na wuce ne na barki to ?ok minti biyu kawai na baki tare da maryama suka fito tana kwantar mata da hankali " kausar kenan karki wani damu dani fa idan da sabo maryama ta rigada ta saba kawai Kiyi wa dan'uwanki addua in sha allahu nima zan tayaku yi masa addua ki gaishe min da mum kice ina matukar qaunarta "tana gama fad'ar haka ta juya ta soma taku a natse  kausar ta bita da kallo hawaye na zubo mata ."tunda maryama ta juya hawaye ke turereniyar zubo mata qirjinta  banda bugawa babu abinda yake ta kasa shiga bangarensu ta wuce  bayan d'akinsu tana kuka tun daga kasan zuciyarta " ko kallon shukura kausar batayi ba ta fice daga gidan   cike da tausayin maryama suka wuce ." alhamdulillah aunty salma ta furta cike da yalwataccen farinciki wannan magana itace mafi dadi acikin zuciyata "wallahi mama kin gama min komai arayuwata kinga yadda ya rikice yace ma nan kusa zaa daura auren "haba wa ai ni din bata wasa bace ai muddin baku auru ba to wallahi babu mai zuwa ya kwashe wannan banzar yarinyar.""baba gali yace "ai baki ta'ba faranta min rai ba kamar yau na dauka fa abun bazai yuwu ba ashe shi yafi komai sauki a wajenki dan allah kisa ayi aikin da zaayi auren kamar yadda ya fad'a "kai dai ka zuba ido kawai kayi kallo wannan auren kamar anyi an gama ." "Kinga bari na kira fati na sheida mata ta soma shirinta "ya fad'a yana lalubo wayarsa "wani shiri kuma gareta ?aunty salma ta tambayesa "ai muktar dinta ke mutuwar son maryama tun kwanaki  dana je gidanta take sheida min nace ta d'an jinkirta muga me zai faru kinga yanzu dama ta samu",lallai kam dama ta samu  daman shine daidai da aurenta" aunty salma ta fad'a tana kwashewa da wata mahaukaciyar dariya zaa qare auren dan giya " kai salama baki da dad'i wallahi bakaji dadin da naji ba ai nan duniya bana qaunar maryama yarinyar kamar aljana ga kyau ga shiga rai suje su karata da muktar, shi din ma bazata auresa ba sai ya'yana sun bar gidan nan ."       Cike da murna da farinciki baba gali ya kira aunty fati ya sheida mata komai ai kuwa tayi murna dan muktar din ma ya dameta kullum bashi da magana sai na maryama hatta shaye shayen da yake yace zai daina muddin zaa bashi aurenta" da kyar maryama taja kafafunta ta  shigo parlour'nsu tana  mai danne damuwarta sai dai kallo daya zaka mata ka fahimci tana d'an cikin damuwa aunty ta dubeta tace "Kuna fita aunty fati ta kira waya wai kizo gobe da safe tana son ganinki "to !kawai maryama ta fad'a ta shige d'akinta dan bata son tayi doguwar hirar da har  zai sã mahaifiyarta ta fahimci wani abu duk da tasan dan dole tasani amman ba da wuri haka ba "safa da marwa ta shiga yi acikin d'akin tare da cure hannuwanta waje d'aya" tsawon shekaru aunty salma na bibiyar rayuwarta ." "laifin me tayi mata ? me ta tare mata? idan wani laifi tayi mata ta fad'a mata ta nemi yafiyarta ta barta ta huta  "? wasu hawaye masu ciwo suka gangaro mata a yanzu ba kanta kad'ai take tausayawa ba har da  mahaifiyar yusif da yaruwarsa dan ita tsakaninsu dasu aunty salma da baba gali da ya'yanta allah ya isa ne bazata ta'ba yafe masu ba ,domin cirewa kanta damuwa Kan kujerar zanenta ta nufa ta zauna ta zaro farar takarda ta ajiye agabanta ta d'auki pencil ta tura cikin bakinta ta fara tunanin me  zata zana ?". Babu abinda yazo cikin kwakwaluwarta sai fuskar kausar murmushi mai hade da damuwa ya bayyana akan fuskarta "kausar zan zana domin dai nasan shikenan ni da ita kuma sai wani ikon allah ."ahankali ta soma bada shape din fuskarta tunda ta zauna bata tashi ba sallah laasar né kawa  ya tashita koda ta idar ma Kan aikinta  ta koma ta cigaba ranar a d'akin maryama ta qarasa niyyinta da misalin karfe bakwai   aunty ta shigo d'akin ta isketa tana gabatar da sallar magrib ." Ta qarasa gaban table din kayan zanenta nan idanunta yaci karo da hoton kausar har da kalar kayan  data zo dashi  yau din nan aunty ta saki murmushin jin dadi  tare da cewa "lallai princess an fad'a soyayya ko da yake yarinyar tana qaunarki ta qarasa mgnr adaidai lokacin da maryama ta sallame ta  mike jiki a sanyaye take kallon aunty dan wallahi sai take jin kamar bata kyauta mata ba tunda ta tabbatar kota fada mata kuka kawai zatayi tayi hakuri sannan ta kwantar mata da hankali " "kinyi shiru kina kallo meke damunki ?girgiza mata kai tayi alamun babu komai "amman tun bayan tafiyarsu  kausar na lura kike cikin damuwa idan wani abu ne ki sheida min mana ?ajiyar zuciya ta sauke da karfi tace "babu komai "to muje kici abinci ta kamo hannunta suka fito tana cewa "gsky zanen kausar yayi kyau idan tagani zataji dadi sosai tare da aunty suka ci abinci bata wani ci abincin kirki ba tace ta koshi ta sha ruwa ta mike ta shiga bayi ta dauro alwala ta koma d'akinta  sallar ishai ta gabatar byn ta idar ta mike tana nade daddumar sallah ." Ta ajiye a inda yake ta tsaya shiru  acikin d'akinta tana jin wani irin faduwar gaba ta qarasa ta kakkabe wajen kwanciyarta sannan ta kwanta rigingine ta hade hannuwanta duka a qirji tana tunanin rayuwa ganin zata damu zuciyarta ne kawai a banza ta sauke ajiyar zuciya ta soma karanta suratul mulk ahankali bayan ta gama karantawa  ta shafe jikinta da addua ta kwanta, ahankali bacci ya dauketa cikin baccinta tayi mafarkin umma tace a daura aurenta da yaya sadam har ma ya amince da auren kiran sallah asuba ne ya tasheta daga mafarkinta ta mike ahankali ta zauna ta zuro kafafunta kasa   tare da dafe goshinsa ." Tayi shiru tana tunanin mafarkinta addua tayi Allah ya zaba mata abinda yafi zama alkhairi arayuwarta da kyar ta yunkura ta mike tsaye ta fito ta shiga bayi  ta dauro alwala ta dawo daki tayi sallar asuba duk ta rasa meke mata dadi duk da tasan mafarki ne amman sai taji abun ya tsaya mata arai cike da raunin zuciyata  ta koma ta kwanta ahankali bacci ya kwasheta aunty ce ta shigo ta tasheta tana cewa "bazaki gidan aunty fati bane kinfa san halinta  babu hakuri sai ta d'auki abun wani iri azo ana damun rayuwarki “ numfashi ta sauke kawai tare da mikewa zaune tana dafe goshinta "ko baki jin dadi ne  dan tunda kika koma kika kwanta bacci bayan sallahr asuba to baki da lafiya tayi mika tace "kaina ke d'an min ciwo sai dai kuma .."sai tayi shiru ta kasa mgn "sai dai kuma me ?" "Wallahi umma mafarki nayi wai umma tace a daura aurena da yaya sadam kuma har ya amince ?aunty tayi dariya tana cewa "kai princess wani irin aure kuma bayan ga maganar yusif ? ta kalli aunty tana jin fad’uwar gaba mai tsanani tace “aunty ki bar maganar yusif muyi maganar mafarkina gsky banji dadin mafarkin nan ba " to ai mafarki ne mafi yawon lokuta mafarki baya zama gasky tashi ki sha magani kije tun karfe tara aunty fati take kiran waya "to ni me zan mata ne ?tayi magana Kmr zatayi kuka "ni wallahi bana son zuwa koina idan kaga sun nemeka to aikin wahala ne ga wannan d’an nata mai shegen maseefar kallon tsiya kamar zai cinye mutun ". "To ko na fad'a mata bakijin dadi bazaki samu damar zuwa ba  ta kira kaulat ko Islam suje idan wani aiki zaa mata sai suyi mata ?maryama tayi shiru can  tace  "yanzu rashin zuwan nawa  zai zama tashin hankali azo ayita kananan magana "shiyasa nake son kije idan ma aiki ne kika ga zai miki yawa Kiyi iya wanda zaki iya ki dawo ,nifa ba aikin bane damuwata kamar matsefaffen kallon da yaya muktar yakewa mutane ". "Babu ruwanki da kallonsa kiyi abinda ya kaiki maza tashi ki tafi dan ki samu ki  dawo da wuri “numfashi ta sauke” gsky aunty bazanje yanzu ba “ya fad’a tana wasa da yatsun hannunta “sai yaushe zaki?maryama tayi shiru ta kasa mgn “da dai kin daure tunda kinga baki da lokaci sai asabar da ladidi tsaki maryama taja kana tace “wallahi ban san dalili ba hakan nan najin fad’uwar gaba kuma dai yau bana son zuwa koina “aunty ta numfasa tace “to shikenan Kiyi zamanki muje kiyi wanka ki karya ki sha maganin ciwon kai ta mike ta fito wanka tayi ta shirya ta karya aunty ta bata magani ta sha tayi kwanciyarta akan kujera .” Ahankali ta rufe idanunta lokaci d’aya kwakwalu warta ta bud’e tunani ya kusantota yaki barinta ta huta duk da bata son tayi tunani akan matsalarta amman haka tunani ya mamayeta , ahankali ta dinga tunanin maganganun yusif ,me yasa zaki damu kanki maryama already kin rigada kin yarda kin rasa yusif har abada kamata yayi kin haka rami ki binne komai ya zama tahiri arayuwarki” zanyi haka zan cire komai araina kuma zan dage da addua har na samu nasara arayuwata ahankali tabi shawarar zuciyarta ta haka rami mai zurfi aciki zuciyarta ta binne duk wata matsalarta .” tun daga wannan ranar maryama ta cire tunani da damuwar komai acikin ranta ta toshe kunnenta duk abinda ke faruwa aciki gidan tana ji kuma tana gani amman ta share sannna taki bari mahaifiyarta tasan halin da’ake ciki yayinda kullum sai aunty ta sheida mata sakon kiran aunty fati har sanda sati ta cika aunty ta matsa mata lallai taje taji dalilin kiran da take mata “Allah aunty bana son zuwa duk sanda kika fad’a min sakonta gabana faduwa yake “kiyi hakuri ki daure kije bana son tazo gidan nan “ta fad’a muryarta a raunane ganin yanayin aunty yasa ta riko hannunta “shikenan aunty zani bari na sauya kaya naje yanzu na dawo .” “Yauwa princess maza tashi kije Allah ya tsare min Ke “Ameen !ta furta a tsanake ta fito ahankali take taku har fito  titin unguwarsu ta mike zuwa captor road tana gama garasawa bakin titi ta samu adaidai mai zuwa unguwarsu  aunty fati tafiya kad'an suka yi ta sauka pencilima ta mikawa mai adaidaita kudi ta ta tsallako hannunta na hagu inda zai shigar daita amawo ."a natse ta shiga gidan kai tsaye bangaren aunty fati  ta nufa bakinta dauke da sallama ta shiga parlour'n inda ta iske muktar da aunty fati zaune ." Rike da remut tana qoqarin canza tasha a tare suka kallo kofar tare da amsa sallama .” tun daga kasa muktar  ya dauki kallon maryama ransa nayi masa dadi wani irin yanayi ya tsinci kanshi  ciki mai wuyar misaltuwa yana jin yadda soyayyarta ke fixgarsa yayinda maryama ta had'e fuska sosai tmkr taga wani mugun abu  ta qarasa ta tsugunna har kasa ta gaishe da aunty fati ,aunty fati ta amsa mata fuskarta a d'an sake wanda hakan ya dan bawa maryama mamaki domin tunda suke daita  kyara da hantara tattare da zagi né a tsakaninsu ." Maryama ta dauke kanta tare da mikewa tsaye ta zauna tana jiran taji dalilin nemanta da aunty fati take "ke maryama baki ga muktar bane da bazaki iya bud'e ki gaishesa ba ko shi kike jira ya gaisheki ? "murmushi ya saki yana cewa"Kinsan ‘yan boko ba dai girman kai ba " wani kallon takaici maryama tayi masa daga sama har kasa wanda yasa ma kasa cigaba da magana illa ya zuba mata kwala kwalan idanusnhi masu firgitarwa ."sama da awa daya tana zaune tana wasa da yatsun hannunta sannan aunty fati ta gyara zama ta kira sunanta .” "maryama ! muryarta a raunane ta amsa da “na’am !"na kiraki né domin na samu labari wannan yaron yusif ya canzaki da shukura yanzu ita zai aura shine muktar yace abashi ke tunda kowa gudnki yake kinga kenan shi zai taimaka ya aureki sai yanzu na na gane dashi kika  dace ba da sauran mazan da suke zuwa neman aurenki suna guduwa , d'ago idanunta tayi ta zubawa aunty fati tana kallonta gabanta na dukan tara tara sannan ta waiga ta kalli inda muktar din yake yana kallonta kamar tsohon maye ." "Karki dauka ya rasa wacce zai aura ne yasa zai aureki aa tausayi kika bashi domin yaji babu dadi aransa , yanzu me kika gani zaki auresa ko kuwa zaki tsaya jiran masu kudin da basamu zakiyi ba ?ta tambayeta tana gyara zamanta tare da tsareta da idanunta "parlour'n ya dauki shiru na kusan mintuna goma batare da maryama tace uhm ba bare uhmm illa nazari maganar aunty fati da take da kuma tunani amsar da zata bata domin dai a halin yanzu wannan shine labari mafi muni daya kusanto rayuwarta muktar fa ? "ke nake sauraro !?" Murayarta can kasa ta soma magana a tsanake "a zahirin gasky ni ina da wanda nake só kuma wanda a shirye yake da aurena idan da hali zaa iya bashi kaulat ko Islam ,ko kuma sakina amman ni dai gsky ayi min hakuri akwai wanda muka tsaida magana dashi ."ta tsinci kanta da fad’ar haka ba dan akwai din ba sai dan tsiratar da rayuwata daga shiga maseefa”waye shi kuma a ina yake ?"maryama tayi shiru ta kasa magana hankalinta idan yayi dubu tô a tashe yake tayi datasani zuwa gidan amman tasan ko bata zo wannna maseefar sai ta biyota har gida " “ke banson iskanci banza bayan nasan babu kowa a kasa shine zaki ce kina da wanda zaki aura tô ke nake son ya aura ,oh a zuwan kinfi karfin aurensa shine kika lissafo min daidai shi ko ?"ko d'aya aunty a dai bashi cikinsu shine zai samar da kwanciyar hankali "bata son wata fitina ta kuma lura kamar fitinar ce take bibiyarta arayuwarta, ran a aunty fati a matukar bace tace "d'an ma Kinsamu zai taimaka miki maza tashi ki bani waje na sallameki sannan ki fara shirin aurensa dan dolenki ki auresa" Jiki a sanyaye maryama ta mike hankalinta a matukar tashe  bazata ki dan shaye shaye ba dan mahaifinta ma har ya bar duniya yana sha babu komai acikin rayuwarsu sai matsala ita me kai ta saka rayuwarta cikin ha'ula'i ?kuma tasan idan ba tsanarta da aunty fati tayi ba babu yadda zaa yi tace ta auri d’anta domin ko ita take da diya kamarta tayi imani bazata dauketa ta bawa muktar aure ba mutumin da idan yayi shaye shayensa har kwata yake fadawa haka maryama ta koma gida tana cika tana batsewa duk ranta a dagule ." Aunty ce ta fito daga kitchen tace "lafiya kuwa naga har kin dawo yanzu ?hawaye maryama ta share tace" aunty laifin me nayi da allah ya qaddaroni cikin wannan dangin ?basa sona basa qaunar cigabanna idan akwai wacce suka tsana a duniya tô nice suna jin kamr su kasheni wallahi suzo su kasheni su huta da muguwar tsanar da suka min na rasa me nayi masu arayuwar nan da suka tsane ni."aunty ta zauna kusa daita jikinta na rawa tace "me ya faru maryama ?"na gaji da wannan rayuwar aunty fati so take ta kasheni dan Allah ku barta ta kasheni ni yanzu nafi bukatar mutuwa da rayuwata akan dai ta hadani da muktar .”ta qarasa maganar tana kuka .” “kwantar da hankalinki kiyi min bayani da kyau ban fahimceki ba ta hadaki da muktar kamar ya ?" "Wai ya aureni !"numafashi aunty  ta sauke cikin rarrashi tace "haba maryama ki daina daga hankalinki tunda ga maganar yusif nasan baba gali zai yi mata bayanin komai maryama ta fashe da wani sabon kuka dan ta ta’bo mata wani ciwo ne data binne "babu wannna auren bilkisu .”muryar umma suka jiyo daga bakin kofa aunty ta juya da sauri qirjinta na bugawa fiyye da kaida ummah ta gyada mata kai "haka né abinda kikaji na fada shima an canza masa tunani har ma dana iyayensa ahankali ta tako ta dafa kafandan aunty dake kallonta a tsorace cikin tsananin tashin hankali ." “Ummah ban gane ba me kike qoqarin fad’a min ?“abinda kika ji shi na fad’a miki balkisu yusif ya koma wajen shukura “inna lillahi wa inna ilahi rajiun shi kawai tayita fad’a tana maimatawa nan da nan yanayinta ya sauya ta zauna shiru taji duk wani kuzari na jikinta yayi kasa tsawon mintuna talatin sannan ta bud’e bakinta da kyar tace “shima yusif din ya koma wajensu "Ki kwantar da hankalinki babu abinda allah bazai iya ba kuma in sha allahu allah zai kai maryama matakin da ba'a só allah yasa hakan shine mafi zama alkhairi arayuwarta ummah ta zauna ta dinga tausar aunty da maryama tana bata baki har aunty ta saki ranta sai dai hawaye yaki tsayawa umma ta qara da tabbatar masu duk runtse maryama bazata auri muktar ba “ Maryama ta rungume ummah ajiknta “na gode umma dan allah karki bari a aura min shi wallahi na hakura da auren ma har abada “bazaki hakura da aure ba akan wani dalili domin duk dan sunah baya gudun aure yadda akayi aure aka haifeki in sha allahu kema zakiyi aure har ma da ya’ya da jikoki ummah ta fad’a tana shafa bayanta suna cikin wannan hali habib ya shigo aunty tayi sauri ta goge hawayenta tana daidaita natsuwarta ganinsu haka ya fahimci akwai damuwa dan haka da hanzari ya qaraso ya riko hannun aunty cikin nashi yana tmbyarta “lafiya na ganku haka ?babu komai aunty ta basu amsa “ya babu komai ?ya kalli ummah fuskasa dauke da tambaya .” “Me yasa zaku boye masa yana da kyau ya sani ko babu komai zai taya yaruwarsa addua nan ummah ta fad’a masa komai “shiyasa nace ta hakura da batun wani aure ,bafa dole sai mutun yayi aure zai shiga aljanna ba “kul kar na sake jin ka fad’a haka zatayi aure musa aranmu dukkaninsu babu mijin aurenta acikinsu mu godewa allah da yasa har tana masu sonta baa barta haka ba babu abinda zai zo da bazai wuce ba wata sai labari ahankali ummah ta shawo kansu suka shiga wata hirar ,” ****** Kwanakin dari   kenan da auren su maryam wanda yayi daidai da kwanakin sabain da tarewar maryam a gidan ata acikin lokacin babu wani abu da yayi sauki acikin zaman auren mai dadi a tsakanin maryam da ata duk abinda maryam zatayi domin ta cire kiyayyarta a zuciyar ata tayi amman ko a jikinsa domin dai yaki sakewa daita ."shiyasa damuwarta ta qaru zamansu babu wani shaawa  dan ata yaki rungumar marym sai ma kyma da nuna ko in kula ." Sosai motocin  jami'an tsaro guda hud'u dake gaba da bayan motar da ata  ke zaune aciki ke falfala gudu akan titi kamar suna gasar tsare baka jin komai sai jiniya mai tsanani domin a kauce abasu hanya sosai motocin dake Kan titi suka dinga komawa gefe suna basu hanya wanda adaidai wannan lokacin maryam na can tsaye   acikin kitchen tana kwashe abinci tana zubawa a kuloli ." Bayan ta gama ta jerasu akan table duk abinda take cikin hanzari take yi kar oga ata ya shigo bata gama ba  duk da ba abincinta yake ci ba sai maakatan gidan ke ciki kuma idan tayi lattin ganawa yaci ubanta ,qarar jiniya taji alamar dawowarsa dan zaro ido tayi tare da daga kai ta kalli agogon dake manne a parlour'n karfe takwas da minti ashirin cikin sauri ta haye sama ta shiga dakinta  wanda ya sha gyara gwanin burgewa.  ta cire kayan jikinta ta daura towel sannan ta nufi bayi ." Cikin  jin isa  ya turo kofar parlour'n tare da shigowa babu kowa a parlour'n jakar dake hannunsa ya ajiye akan kujera da wayoyinsa sannan ya nufi sama yayinda zuwa wannan lokacin maryam ta fito tana tsaye a gaban madubi tana shafa lip's dinta byn ta gama ta tsaya tana tunanin kayan da zata saka can zuciyarta ta bata umarnin ta saka marasa nauyi tun sanda ta tare a gidan tsawon sati tara kenan atamfa da dogayen riguna take sakawa ta sanya kaya marasa nauyi masu yanayi dana bacci yana tsaye a dakin yaji an turo kofa bai juyo ba ." cike da faraa ta tsaya a gabansa tana cewa "oyoyo baby sannu da zuwa "wani kallo yayi mata a dage yana sake tamke fuska tmkr yaga wani mugun abu cike da sanyin jiki ta kallesa ganin yadda yayi mata kallon kaskanci "leave my side “ya fad'a yana nuna mata kofar fita yayi maganr cikin bacin rai bata wani damu ba tunda idan da sabo ta saba da halinsa "ga abinci "bana ci kina tunanin zanci abinncikin ne ko me ?”kayi hakuri please kaci ko kadan ne na sha wahala sosai kafin na gama bai ce mata komai ba ya juya ya bar parlour'n.” Wani bakinciki ta dinga ji acikin ranta "oh ni maryam me zan yiwa wannan bawa naka na canzashi?gani bata da abinda zatayi yasa taja kafafunta ta koma dakinta ."ta fad'a kan katifa wasu hawayen bakinciki na zuraro mata nasihar sister ce ta fado mata "maryam kinsan yadda akayi auren nan hakuri zakiyi da Adam idan kina son kici riba ,auren da kayi dan soyayya ma hakuri kake yi bare wanda iyaye suka had'a zaman aure dan hakuri ,gidan aure makaranta ce mai girma ba zaka gane hakan ba sai ka shiga, akwai darussa kala dabam dabam sai kin zauna acikinsa zaki fahimta."wasu hawaye suka qara tsiyayo mata yanzu haka zata qare rayuwarta cikin hakuri "tunda kina son shi dole zakiyi hakuri dashi ."zuciyarta ta bata amsa da hakan .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 10 Ahankali ta yunkura ta mike tsaye kamar wata mahaukaciya ta soma zariya acikin d'akin  tana sambatu "yanzu me  zan masa na  kawowa kaina  kwanciya hankalin acikin gidan nan ?tayiwa kanta tambayar tana mai qara shiga tashin hankali "babu abinda zaki iyawa wannan mai shegen taurin kan da zaki burgesa ,komai zaki  masa a banza ne a wajensa "tayi shiru na minti biyar tana tunani kafin ahankali ta qarasa inda wayarta take ajiye, ta kai hannu ta d'auka tana  tunanin kiran d'aya daga cikin yan'uwansa wani tunani tayi sai kuma  ta fasa kiran  domin dai tasan kowa a cikinsu abu d'aya yake fad'a mata shine hakuri hakuri !! kuma yanzu da zata kirasu  hakurin dai zasu bata ."      "bana son wannan hakurin  gashi kuma hakurin dole zanyi  tausayin kanta ya kamata tana mai jin kamar duk ita ta jefa rayuwarta cikin matsala a dalilin zunzuruntun qaunar da take masa da taki auren tun farko data zauna da rayuwarta lafiya ."yanzu me zanyi ?ta sake tambayar kanta tana cure hannuwanta waje d'aya "idan da hali ki sake zuwa wajensa ki kwantar da kai tunda kece a kasansa "da sauri ta girgiza kai alamun shawarar bata yi mata ba  "wallahi da zan  cire kulafucinsa nayi hakuri na  bar rayuwarshi da komai zai zo min  da sauki "ta sake bawa kanta wannan shawara  "amman ina bazata iya ba dan tana da kulafucinsa tana mutuwar son shi kamar yadda yake mugun kinta murmushin takaici  maryam tayi tana cewa "Allah kasani ina wa  adam wani irin so mai girma, allah ka nuna min ranar da zai soni kamar yadda nake sonshi dan zan só faruwar haka." "burina a koda yaushe mu kasance a matsayin miji da mata kamar sauran ma'aurata dan haka maryam karki gaji da halin mijinki kije ga mijinki baki san abinda allah zai yi ba  wata rana sai labari ga kuma alqawarin da kika d'aukarwa mahaifiyarsa kuma mami ta yarda dake shiyasa ma ta baki amanarsa da wannan shawar ta fito daga cikin d'akin cike da sanyi jiki ."bayansa ta hango yana taka step ahankali yayinda hannuwansa duka ke cikin aljihun wandonsa kunnensa manne iPod ."kai tsaye bayansa tabi yo tana kallon yadda yake taka step yana wani rangaji." alamun taku yaji abayansa ya  waiwaya ya kalleta sannan ya juya ya  cigaba da taku ,yana gama sauka  ya samu waje ya zauna akan d'aya daga cikin kujerun parlour'n ya d'aura kafarsa d'aya akan d'aya yana cigaba da wayarsa "karka qara min damuwa ammar akan wanda nake ciki, ina ruwa da wata yarinya ta gama bautar qasanta mana ina ruwana ." "idan zanyi aure dole sai ita zan aura ?" kaga dan allah malam mu bar maganar nan ta isheni haka yes of course ni na furta zan qara aure amman ba lallai sai wannan yarinyar ba .""Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun maryam ta furta a kasan zuciyarta qirjinta na dukan uku uku  sakamakon jin maganarsa ,ta tsaya nesa kad'an dashi tana kallon yadda yake motsa bakinsa  tare da sauraron maganarsa .shiru ATA yayi can yace "ammar ba lallai tayi min ba ka dai san halina  ba duk abinda yayiwa mutane yake min ba ina da test "maryam ta runtse idanunta qirjinta ya cigaba da beating very fast amman kuma ta d'an ji sausauci jin abinda ya fad'a dan haka ta taka ta shige kitchen tana mamakin yaya ammar ." "In da wani ne ya fad'a mata zai kasance cikin masu bawa mijinta  goyon bayan ya qara aure zata musa sai gashi taji da kunnenta sosai taji ciwon abun aranta   ta had'o masa shayi irin wanda tasan yana so ta qaraso inda yake zaune jikinta a sanyaye ta mika "ga shayi !".ya d'ago tsumammun idanunshi ya zuba mata batare daya kar'ba ba ya cigaba da wayarsa "kasan Allah da nayi niyyar naga yarinyar nan ko sau d'aya ne  amman jin yadda kake wani  zuzutata naji bazan iya ganinta ba ." wani naunayen ajiyar zuciya maryam ta sauke najin dadin abinda ya fad'a dadinta dashi akwai ra'ayi kuma ra'ayinsa nayi mata dan ba duk abinda mutane ke so yake masa ba "ga shayi ka sha " ta sake furtawa a raunane kwayar idanunsa ya sake d'agowa ya zuba mata wanda yasa ta sake shiga tashin hankali  "nasan kana da d'abiar shan shayi a duk lokacin da ka dawo daga aiki ". wani dogon tsaki yaja yana  d'auke kwayar idanunshi akanta "abinda ya kamata tayi tun a farko shine dan shirme irin nata ya dawo karshe" ya sake jan tsaki ." Daga can bangaren ammar  kuwa cewa yayi  "haba ATA kaji da madam mana ,dan allah kayi qoqarin kabi mahaifiyarka shine kawai zai samar maka kwanciyar hankali da natsuwa "na sani ammar ina iyakacin qoqarina the girl  always doing nonsense wai abinda ya kamata ayi da farko dan hauka irin nata shine ya dawo karshe "haka zaka d'aure kayi hakuri kuma da zaka d'aure ka .."enough ammar ! ya fad'a tare da amsar qaramin cup din hanunta ya  ajiye akan table  ya mike ya  nufi kofar fita ya barta a wajen tsaye  bayanshi tabi da kallo tana furta "oh ni maryam naga takaina." Haka taja kafafunta ta koma d'aki duk yadda taso kin kiran kowa acikin yan'wansa amman zuciyarta ta gaza hakurin haka sai data kira nana hauwa'u "tana dauka ta fashe mata da kuka tana cewa "sister me  na tsarewa yaya ammar da yake son yaya Adam ya qara aure?" "aure kuma ?wallahi da kunnena naji suna hirar inda allah ya taimakeni yayanki yana da raayi yaki yarda da maganarsa "to ki godewa allah da bai yi raayin qarawa ba dan koni bazan so akawo miki wata matar gidanki a halin da'ake ciki  ba ciwo zaa qara miki  akan ciwo "."Sister wai taya zaayi na shawo Kan yayanki ne ?ina ji ajikina hakurina ya kusan qarewa acikin gidan nan "na sani sister kina hakuri sosai da yaya Adam amman ki qara akan wanda kike yi sannan karki gaji dashi ki cigaba da bashi duk wata kulawa da mata ke bawa mijinta  idan babu mutuwa akwai rabuwa  wata rana zai ga amfaniniki sai abu na gaba " ki dage da addua abinda na fahimci kina sakaci dashi kenan sister wallahi idan kika rike allah zai isar miki ,dogaro da allah shi ke yaye wa mutun damuwa sosai nana hauwa'u ta ajiye damuwarta ta dinga kwantar mata da hankali ." ****** Maryama na  zaune a d'akinta tana nike kayanta yayinda kunneta Ke makale da hearpis tana waya da ammar "tayi murmushi ai kam da zamu samu zamu ji dadi sosai dan ance samun aiki a Z&A akwai matukar wahala amman tunda  kana nan nasan bani da wata damuwa ,Allah kuwa zuwa lokacin ma  mun qare nysc dinmu allah dai yasa muna da rabo , daga can bangaren ammar yace "wai waye wanda yayi muku  hanyar samun nysc dinku a Z&A  ?"ta sake fad'ad'a fuskarta da murmushi sannan tace "wani tsohon saurayina "kai dan allah?wallahi kuwa malamin islamiyyarmu ne mutumin kirki ai ina ganin da allah ya qaddaro aure a tsakaninmu da yanzu ana daf da bikinmu  amman yanzu babu wannan maganar ".me ya faru da babu maganar "long story ne sir "tana rufe bakinta  tajiyo  muryar aunty fati  tana cewa "ina maryama !" mikewa aunty tayi da sauri tare da kallonta ganin ta shigo mata babu ko sallama kamar wata zararriya  " ina maryama take ?" jiki  a sanyaye maryama ta kai dubanta ga kofar d'akin ,sannan a tsanake cigaba da waya da oga ammar har  ta qarasa ninke  riga kwaya d'ayan  dake hannunta ta had'a da sauran  kayayyakin da take nikewa muryarta a sanyaye tayi masa sallama ta mike ta  ajiye kayan  a ma'ajiyarsu sannan ta fito parlour'n  tana jin mummunar fad'uwar gaba wanda adaidai wannan lokacin sautin muryar aunty ya  shiga kunnenta "maryama ta .."tana d'akinta  "yauwa hakan ma yayi kyau dana sameta a gida ,ta sheida miki yadda mukayi daita ?". numfashi Aunty ta sauke tace "akan me kenan?Karya kike mara mutunci kice baki san komai ba dan nayi imani babu abinda take boye miki idan kuma baki sani ba bari  ni na fad'a miki da kaina akan aurenta da muktar ne  nasan kina sane  da zamansa karki ce min a'a kiga tashin hankali yanzu ." nan da nan zuciyar maryama ta jagule taji kamar ta d'ora hannu aka tasa ihu ko taji saukin zafin da zuciyarta take mata ."aunty tayi shiru tana kallon Aunty fati a tsanake kafin ahankali tace " idan wannnan maganr ne ta fad'a min "amman  .."ya isa !tunda ta fad'a miki ya kuke ciki ?akan me kenan aunty fati ? wani kallon raini aunty fati tayiwa Aunty sannan tace "kan batun saka ranar aurensu  mana dan na matsu  na matsu naga maryama  a gidan muktar".aunty muktar yaron kirki ne ,sannan  bashi da wata makusa amamn  maryama ta nuna min bata da ra'ayinsa mafi alkhairi abar maganar allah ya had'a kowa da rabonsa na alkhairin ".Karya kike mara mutunci  ga dukkanin alamun  na fahimci daga gareki zaa samu matsala " ta fad'a tana zare mata  ido "ai wannan  matar  bata da kai bata san mai sonta ba yaro ya had'u yana da aikinsa mai kyau ,ita  yartaki ba yar  kowan kowa ba dilalin kashi zaki ce bata da ra'ayinshi "inji cewar aunty hasana data shigo ." aunty ta kalleta wani iri ,cikin jin haushi tace "idan dai haka ne me yasa ke bazaki bashi d'aya daga cikin ya'yanki ba ?"ki bashi Islam ko kaulat mana ." "Oh haka ma zaki ce ?kwarai kuwa na fad'a tunda auren zumunci kuke só had'awa kunga zumunci zai fi maku dad'i ,ina dalili zaku saka min yarinya gaba dame zata ji duk mutanen kirki kun kuresu zaku wani had'ata da muktar ".amman yanzu kika gama cewa muktar yaron kirki ne ?ai bazan ta'ba aibanta d'an wani ba  tunda inda nawa " oh kice dai kina gudun yarki ta auri dan shashaye?aunty hassana tayi mata tmbyr tana murmushin mugunta "aunty tayi shiru kawai tana kallonta zuciyarta na tafarfasa." "ke yanzu har kin guji  mai hali irin nashi ?"kinga ni bana son kananan magana aure ne dai maryama bazata auri muktar ba tun da bata son shi  "wallahi baki isa ba karewa ubanta ma menene ."?inji cewar aunty fati hankalin maryama yayi matukar tashi jikinta rawa tace "aunty fati please mana dan allah duk abun bai kai haka ba bana son ana tashin mahaifina ta wannan han.."bata qarasa ba ta qara bud'e murya "wai  dan giya ne  da shaye shaye bakya son ana fad'a kome ?"maryama ta sunkuyar da kanta kasa tarasa meke mata dadi "wannan wani irin dangi ne gareta?" hakika aunty bata masu adalci ba data zabar masu uba acikin wannan zuri'ar ." Cikin wani zare ido da maseefa aunty fati tace "kaf dangin ubansa babu mai shaye shaye bare giya sai acikin dagina kinga kuwa ubanki ya gada, aunty ta runtse idanunta tana jin wani irin zafi acikin ranta "wallahi aunty fati wannan yarinyar muguwar yar bakinciki ce kuma ba kowa take wa bakinciki ba sai wannan tsinanniyar uwaratata takewa domin ubanki kwalbar giya biyu aka bashi ta ishesa ya miqa ki ga duk uban dayazo neman aurenki ." aunty  ta sake runtse idanunta tana datasani maganarta data tasan  magangun da zasu gasa mata kenan da babu abinda zai kaita yin magna ."aunty fati ta kalli maryama a wulaqance tace "idan kika kuskura kika kawo matsalar akan auren nan ni da kaina zan kawo wanda zai tura miki ciki kuyi auren dole dashi". Maryama tayi raurau da idanu "aunty hassana tace "ni kuma  wallahi kinji na rantse muddin kika ki auren muktar  sai dai ku tattara ku bar gidan nan amman aurensa  babu fashi sai anyisa kuma acikin satin nan . "to ni yanzu  idan ma auren ma za'ayi  me muka ajiye da zaayi acikin satin nan ?uwarki zaki yiwa wannan tmbyr bani ba aure ne dai  sai kin auresa kuma ni babu gudumuwar da zan bayar mara kunyar banza zan fad'awa  dangin ubansa  suzo a saka rana aiki banza kawai suna gama fad'ar haka suka juya suka fice daga parlour'n."shiru maryama  tayi cikin tsnanin zullumi da juyayin maganr yayar mahaifinta " wallahi duk aunty ce tajawo masu wannan wulakanci da tozarcin "ta tsani dangin mahaifinta  ta tsanin akidarsu "why aunty me yasa kika cutar damu  haka ?me yasa kika auri mahaifinmu tayi maganr a fili ." "shiru   aunty tayi ta kasa cewa komai yayinda hawaye suka cika kwarnin idanunta aunty kuka maryama kuka "abinda mahaifiyarsu tafi karfi yau shi yafi karfinta  adalilin biyewa son zuciyarta " yayar mahaifinta zata  aurar daita ga lalataccen d'anta.",ina ma aunty zata koma zuwa ga dinginta ina ma zatai hakan ko sau  daya né, tasan yan' uwanta zasu yafe mata su karbeta kuma bazasu ta'ba barin taji kunya ba zasu tsaya mata suyi mata komai hawayen da take kokarin boye né suka samu nasarar zubawa tayi saurin saka hannunta ta goge tana kokarin maida sauran dake kokarin zubowa ." A tsakar gidan su Aunty fati sukai cikibis da ummah aunty fati tace "yauwa ga aunty nan ma  daman wajenki zan shiga yanzu "ina jinki me  zaki shigo yi? tmbyr ya dan bawa aunty mamaki amman dai ta danne tace "muje daga ciki mu zauna muyi mgnr  ai kamar zaifi ?A'a muyi anan "nan  aunty fati ta zayyane mata komai tana dasa aya umma tace "a'a fati babu mai kamar maryama yayi shaawar bawa muktar aure  "meye illarsa aunty ?tayi mgnr tana zaro mata ido itama ummah cikin zaro ido tace "illoli dayawa, na rasa meke damunku ?ta qarasa mgnr da karfi tare da yarfar da hannu ." "Aikuwa tunda har muktar yace yana sonta ko sama da kasa zasu hade sai anyi auren sai duk abinda zai faru ya faru "sama da kasa bazasu hade ba haka zalika   babu abinda zai faru aure ne dai bazaa yi shi muddin kika ga anyi wannan auren to maryama ce da kanta taji tana so amman wallahi babu wanda ya isa yayi mata auren dole hayaniyarsu ce ta fito da aunty salma da aunty wani irin asirtaccen murmushi aunty salma tayi tare da karkacewa tana kallonsu .""Bata fada miki akwai wanda suke maganar aure dashi ba ?"ta fad'a amman wannan maganar karya ce babu kowa saboda duk abinda ke faruwa acikin gidan ina sane dashi, dan haka  karya ne babu wanda yake sonta idan kuma har  akwai ya fito mugansa " tana gama fad'ar haka umma ta juya zuwa bangaren ta, duk suka bi bayanta da kallo". Bayn kamar minti biyu ummah ta fito hannuta rike dana sadam a d'an rikice aunty salma ta maida kallonta sosai  garesu  "ba kowa bane illa sadam  shine wanda suke soyayya da maryama."aunty ta tsura ma ummah  ido idanunta na kawo ruwan hawaye."aunty salma zaro idanu tayi tana girgiza kanta bata so saka bakinta cikin maganarsu  ba amman ya zama dole tace wani abu dan haka tace "umma yaushe suka fara  so.."bata bari ta qarasa ba tace " bakiyi tsammanin faruwar hakan ba ko ? to haka rayuwa take salma sadam shine wanda zai auri maryama  da izinin allah "ba aunty da Aunty salma da sauran mutanen dake tsaye ba shi kanshi sadam ya shiga rudani da tashin hankalin jin abinda mahaifiyarsa ta fad'a "taya ummansa zata masa haka ?"  yaushe suka yi haka daita  ."?yayi wa kanshi tambayar ajere yana had'a zufa . "Gsky wannan had'in  yanzu ne  ,wallahi a yanzu aka shiryasa ta kalli sadam "da gaske kuna soyayya da maryama ?kasa amsawa yayi dan gbdy ya gama daburcewa kwakwaluwarsa ta toshe kansa ya cunkusheya rasa me zai fad'a mata yayi dan duk abinda aunty salma ta fad'a haka ne  a yanzu aka shirya komai kai shi sai da suka fito yasan dalilin da yasa mahaifiyarsa ta fito dashi "kun gani ba ai bazai iya cewa komai ba dan wannan had'in shirin yanzu ne sam sam babu maganar a kasa  "Ke salma bana son makirci  da shashanci banza d'anki ko d'ana ?" "d'anki ne  amman wannan had'in yan.." babu ruwanki  had'in yanzu ko akwai maganar a kasa naki ido ne idan kuma kikace zaki bi dare kibi dubu akan maganar nan zaki mutu ." "Kai sadam kalleni nan  ya d'ago kwayar idanunshi da kyar ya kalli Aunty fati  "karka boye min komai sadam kasan matsayinka a wajena ina sonka fiyye da ya'yan cikina  nan kuma jikin ummah ya fara yin sanyi ,"nan ji  duk abinda mahaifiyarka ta fad'a amman ina son naji gskyar magana daga  bakinka ,da gaske ne sadam kana son auren maryama"?  ya runtse idanunshi gam yana jin wani sabon tashin hankali  na ta'ba zuciyarsa da kwalkwaluwarsa sai data sake tmbyrsa sannan ya bude idanunshi ya kalli mahaifiyarsa dake tsaye cikin tashin hankali tana dubansa ,a yanayin yadda take kallonsa bazai iya kunyatata a bayyanan nasi ba". "kai nake sauraro sadam wallahi da gaske zan iya bar maka maryama na nema muktar wata matukar kana sonta " jikin ummah ya sake yin dan tasan akwai soyayya a tsakaninsu ,"kace wani abu "da gaske ne aunty ?ya fad'a cikin wata irin murya mai cike da tsananin tashin hankali "aunty salma ta zaro ido tana cewa "kai wallahi aunty fati karya ne , babu wata soyayya a tsananinsu "kinga salma magana ta qare sadam nawa ne koda karya ne tunda ya amsa da bakinsa bani da ja domin soyayyar sa dabam ce acikin zuciyata "shiru aunty salma tayi dan ta dade dasanin son da take wa mahaifinsa ne ya juye kanshi  .dariyar mugunta aunty salma tayi ta   juya ta koma bangarenta abun bai mata dadi ba dan bata son maryama ta riga ya'yanta aure  amman zata yi iya yinta taga ya'yanta sun rigata aure ita da take da suruki kamar yusuf me zai dameta da wani  sadam gashi  ga dukkanin alamun dole akayi wa sadam din zai aureta." aunty fati tace" sadam d'ana ina maka fatan alkhairi suna gama fadar haka suka bar wajen zuwa bangaren aunty hassana suna shiga aunty hassana tace "yanzu ke kin yarda da wannan tsarin"?nasan karya ne dole akayi masa amman tunda ta zabi haka ki zuba ido Kiyi kallon abinda zai biyo baya da wannan maganar suka kawo karshen zance suka shiga wata ."maryama na  zaune cikin  halin tashin hankali umma ta shigo parlour'n tana ganin ummah ta mike ta  rungumeta tana kuka "ummah me nayiwa su aunty fati ?"me  zanyi  su soni  ?wallahi banason muktar ki taimakeni ummah kar a d'aura auren nan   laifin me nayi masu ummah ?ina ta  bawa zuciyata hakurin  rayuwa dasu, amman kullum burinsu suga bayana ."ta karashe mgnr tana kuka." "ki qara  hakuri da kowa da komai  akan wanda kikeyi maryama rayuwarki  qaddara ce zuwa yanzu ya kamata ace kin saba da qaddararki karta dinga baki tsoro "wallahi ummah  jarabawa bata bani tsoro saboda na maida alamarina zuwa ga allah "yauwa abinda nake son ji kenan kowa ce  rayuwata cike take da  lullubali  da qaddara kuma sai allah yana sonka yake jarabaka domin yaga karfin imaninka idan kuma akace haka dole sai ka shirya, jarabawa ko ta class ce yaya kike jinta bare jarabawa daga allah? fatana allah ya bamu ikon cinye jarabawa ."ta fad'a tana shafa bayanta tana jin fad'uwar gaba ."tana Tunanin yadda zata shigo mata da zance sadam  taji sautin muryar maryama tana cewa "ni dai ummah kisa abar maganar muktar ke kad'ai ce nake da yakinin zata min wannan gatan ." ummah  ta zareta ajikinta ta kamo fuskar maryama da hannuwanta duka tana  kallon fuskarta  tace "babu wani muktar da zaki aura na yanke shawarar zaki auri yayanki sadam, maryama ta zaro idanu  tana duban umma cike da matsanamcin mamaki "yaya sadam kuma  ummah ?"a matukar rikice  ummah tace "Eh ko baki sonshi."ahankali ta shiga girgiza mata kai domin dai tasan  ko giya ta sha bazata iya furta hakan gareta ba ,bare kuma tasan tayi hakan ne dan yantota daga hannunsu aunty fati ."ai ko bata son yaya sadam ta karba kuma ta amince sai dai fargaban yadda yaya sadam din zai karbeta muryarta a raunane tace "ummah kina tunanin yaya sadam din zai  amince   ? "ya ma amince  maryama "kuka ta fashe dashi  mai karfi "shikenan mafarkinta ya tabbata"ya allah kabani kwarin gwiwar cinye jarabawar da duk zaka min "alhamdulillah alhamdulillah shine kawai abinda umma taji yana fitowa daga bakinta "allah ne abun godiya maryama babu abinda zai biyo bayan wannan auren sai alkhari, karshen wahalarki yazo ta fad'a tana sake  rungumeta ajikinta " aunty ta qaraso ta zauna kasa kusa da kafafuwan ummah "ban san da wace irin kalmar godiya zanyi amfani dashi wajen gode miki ba amman zan zabi wannan kalmar allah yay miki sakamakon da gidan aljana "na gode na gode !!sai kuka ya kufce mata daga maryama har Aunty  suka saka ummah tsakiya suna mata kuka ." koda habib ya dawo yaji hukuncin ummah abun yayi masa dadi sosai  dan gara sadam sau million akan wani muktar fatan alkhairi yayi yana tmbyr aunty maryama .""Tana d'aki  !" ta fad'a atakaice tana sauke numfashi a daki ya iske maryama kwance  akan katifa tayi kuka har idanunta sun kunbura tana tunanin  yadda qaddarori suka yita zuwa mata daki daki akan aurenta a she tana tare da mijinta bata sani ba "ya zauna kusa daita  yana kiran sunanta "heartbeat ".ta sauke numfashi tana dubansa da kunburarrun idanunta "bakiji dadin hukuncinsu umma ba ko ?ta langwabar da kanta kawai  batare da tace komai ba "heartbeat idan da wani aka baki zance Aa amman yaya sadam dabam ne karki ce aa bazaki samu kamarsa ba " "kai ma ka amince dashi  ?sosai kuwa dan mutumin kirki ne kuma yana duk wasu quality's da zaa so shi ta sakar masa murmushi  wanda ya bayyana wushiriyarta sama da kasa tana gyara kwanciyarta ta jingina bayanta da abun gado ta janyo pillow ta rungume tana jin wani nauyi a qirjinta"bana jin son yaya sadam  ko kad'an acikin raina amman bani option zan rayu dashi muddin rai "yayi shiru kawai yana kallonta cike da tausayawa dan bai san me zai sake cewa ba ,domin farincikinta farincikinsa ne haka zalika damuwarta damuwarsa ne zai sake magana ta katsesa ta hanyar cewa "karka ce komai after dad tunda har ka amince  daman kai kawai nake jira naji raayinka tana gama fadar haka ta sauko "muje parlour'n muci abinci ta riko hannunsa binta kawai yake jikinsa a sanyaye ." ******* Tun bayan da ummah ta furta   maganar aureta da yaya sadam habib  bai zauna ba ya shiga buga bugan neman aiki karfi daga wannan kamfani zuwa wannan duk kuma saboda ita da mahaifiyarsu ne daman da karatu da kwallon kafa ya dogara dan yana d'an  samu a buga kwallon kafa amman ba wani samu sosai ba dan kudin ba wani kudin azo agani bane amman babu laifi yana toshe  masu wata kafar dan  hatta mashin din da yake dashi yanzu  da dan kudin da yake samu ya siya ."matslar dai   ba koda yaushe ake samu  ba sai a dauki alokaci baa daukesa ba shiyasa yaga gara ya had'a da aikin kamfani ranar da'akayi dashi za'a d'aukesa  a ranar ya samu damar  buga kwallon kafa  zuwa ogun state kenan  ya samu promotion daga  jahar lagos zuwa wata jahar  ." Adaidai wannan lokacin maryama ta kammala bautar kasa tare da kawarta subai'a babu inda take zuwa tana zaune a gida abinda tafi tsana kenan zaman gida sam a yanzu bata son zaman gidansu  gashi dai tana samun kulawa gata sangarta só qauna soyayya tarairaya daga  mahaifiyarta  haka ma habib sai ummah wacce sanadiyyar sadam yasa yanzu motsin kad'an tana bibiyar me take ciki komai ta samu ita zata  bawa amman zaman gidan baya mata dadi saboda zuciyarta ta rasa abu d'aya wato mai d'ebewa zuciyarta kewa dan gabad'aya tunda akayi maganar aurensu da yaya sadam ta rasa gane kanta dashi karon kashi sadam din sai ma taga ya rage bata kulawar daya saba bata ada can baya ." **** A hankali ATA ya shiga office dinsa babban ma'akacinsa  mai tantance ma'aikata na  kamfaninsa Z&A na biye dashi  abaya ,ya zauna a mazauninsa yana kallonsa  batare da yace komai ba "good morning sir ? ya gaishesa cike da girmamawa "uhm ! yayi gyara murya kawai alamun yana jinsa  yana maida hankalinsa Kan system "uhm amm  sir ko zan iya magana yanzu "uhm ! ya fad'a a takaice "adadin mutane kimanin dubu dari uku ne suke bukatar aiki a karkahainmu ,sir wannan shekara ko zaa hada da  masu degree ? Ko kuma daga master zuwa sama ne zaa dauka ."?" ka ma da kake maganar daga wani mataki ka  fara aiki ?"sorry sir ya fad'a a tsorace "duk mutumin da aka tabbatar takurdunsa sunyi kyau ayi  masa interview idan ya cancata a d'aukesa ." "sai  abu na gaba kada a Kuskure akarba'  kwabo duk wani mutun domin samar masa aiki a duba cancanta yana gama magana ya dauke idanunshi akan system zuwa wani bangare dabam  yana cewa fatan" ka fahimta "yes sir sai kuma game da compaing dake kasar  togo sun kira suna bukatar almustapha "me zance masu?" kai komai bazakayi da tunanin kanka ba sai ka tmby ? "am sorry sir"ya juya da sauri ya bar office din ." Ranar  monday   tun asuba da maryama ta tashi tayi sallah bata koma ta kwanta ba ta soma shirin zuwa wajen interview duk abinda tasan zaa buqata ta had'asu waje d'aya  acikin jakarta hatta kayan da zata saka ta fito dashi sannan ta shiga wanka karfe bakwa  daidai ta gama shirinta ta fito parlour'n ta hango aunty tsaye a kitchen ta qarasa ta rungumeta ta baya "good morning mumy "ta kai hannunta ta shafa gefen fuskarta morning my princess har kin fito ?yes !ta fad'a tana duba agogon dake daure da tsintsiyar hannunta "muje ki karya kafin ki fita "aunty da kin bar breakfast din nan Kiyi min addua kawai" bakince akwai wanda zai tsaya maku  ba ?aunty ta fad'a tana fitowa daga kitchen maryama ta biyo bayanta tana cewa "akwai but bashi zai mana interview ba amman dai ina ji ajikina zamu samu nida subai'a "to Allah yasa a dace "Ameen !ta fad'a a lokacin da wayarta ta d'auki qara ta ciro ta duba tana cewa "aunty subai'a ce ." Tayi sauri ta d'auka tana "cewa hello suby okay gani nan fitowa mgnr second biyu sukai  ta katse kiran tana cewa "aunty ni zan wuce subai'a har ta fito "kema yanzu zaki wuce ta kai cup din tea bakinta ta kurbi kad'an ta kai bread bakinta a haka ta shanye cup din tea tace "na gode sosai Allah bar min Ke mamana ina sonki ta kai mata kiss a kumatunta ta nufi kofar fita da sauri tana cewa aunty "bye ye sai na dawo "bye ta d'aga mata hannu tana kallon bayanta kai tsaye bangaren ummah ta shiga da sallamarta yaya sadam ta gani zaune  Jiki a sanyaye ta gaishesa "yaya sadam ina kwana?"ya dago idanunshi ya kalleta sannan ya amsa da" lafiya !" ta nufi hanyar dakin ummah  sai ga umma ta fito"maryama har kin fito ?na fito umma to Allah yasa a dace  tace Ameen " ina zata ?ya tambaya batare daya kallesu ba "interview ! ummah ta bashi amsa da haka "aiki zatayi kenan ?" to meye amfanin karatunta idan batayi aiki ba ya dan yi shiru can yace "nifa gsky bana da wannan raayin yana gama fad'ar haka ya mike yana cewa " ni na wuce tsaya ka sauke  min ita "bai ce komai ba ya fita maryama tabishi da kallon mamaki dan bata ta'ba tunanin zata samu matsala dashi akan aiki ba ganin shima dan boko ne ita kam akan aikinta zata iya hakura da auren dan sam aure baya ranta a yanzu mutuntakan umma ne ta duba  da tausayin mahaifiyarta bawai son aure take ba ,ganin yadda yanayinta  ya canza  yasa ummah tace "karki wani damu zakiyi aikinki "amman  ummah alamunsa ya nuna baya so "gsky ne sadam bai  son  amman zai yarda kinji  wahalar karatunki bazai tafi a banza ba ,yana ma daga cikin abinda yasa ban bari an daura maku aure ba nafi son  ki  shiga da aikinki". kanta kawai ta gyada mata "maza bishi ya saukeki ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 11 Jiki a sanyaye maryama take taku gabad’aya kuzarin jikinta yayi kasa ,”aiki zatayi kenan nifa bana ra’ayi ? maganarsa ta shiga yawo acikin kwakwaluwa da zuciyarta , tana tafiya tana tunanin maganarsa , a qalla yaya sadam ya kusan minti shabiyar zaune acikin motarsa yana jiranta , ya dubi agogo a karo kusan na shabiyar yaja qaramin tsaki a lokacin da wayarsa ta soma ringing ya kai hannu ya d’auka ya duba yaga sunan ummanshi ke yawo akan screen din wayar. numfashi ya sauke sannan ya d’auka cike da girmamawa “sadam !”ta kira sunansa ya amsa da “na’am “ina son kaso maryama tun daga qasan zuciyarka ,sannan zaka iya zama madadi ko ka cike gurbin abubuwan da maryama ta rasa a rayuwarta na shekaru baya.” “ina jin ciwon da qunci abubuwan da sukai ta faruwa daita amman ina fatan kai ne zaka wanke min wannan quncin ya dawo farinciki na har abada “naji ummah in sha Allahu zan yi iyakar qoqarin na kawo miki wannan farinciki “dan allah sadam ka son maryama “ yayi murmushi kawai yana sosai keyarsa yayinda idanunshi ke kallon hanyar da maryama zata bullo .”ahankali yaga tahowarta a natse take yin komai nata kamar bata son taka kasa koma yace tausayin kasar take “nayi magana ba kace komai ba ? “duk abinda ummanah take so ya zama dole naso “ya fad’a yana sake tsaida idanunshi akanta “ “na gode maka allah yayiwa rayuwarka albarka yadda kayi min biyayya kai ma allah ya baka ya’yan da zasu maka biyayya “Ameen ya hayyu ya qayyum “ qirjin maryama na tsananin fad’uwa ta qaraso bakin titin unguwarsu har ta tsaya jikin motarsa bai iya d’auke kwayar idanunshi akanta ba ,jikinta a matukar sanyaye ta bud’e gaban motar yaya sadam ta shiga yayinda zuciyarta Ke bugawa da karfin gaske ta zauna tare da rafka tagumi cikin rashin sanin madafa madadin taji yaja motar sun wuce sai taji yayi sallama ya ajiye wayar hannunsa ya kunna music yana bin wakar ahankali .” Kanta taji ya sara mata ganin bashi da niyyar tafiya ga lokaci na wucewa ya sata kallonsa kamar mai shirin yin kuka tace “yaya sadam !”tamkar ba magana take yi masa ba haka ya cigaba da bin wakarsa babu alamun damuwa ko nadama a fuskarsa hannu ta mika hakan yasa sukayi daf da juna wanda da zata qara matsar da hannunta zata iya yin masauki a jikinsa, a natse ta kashe wakar ta sake kallonsa tace “i am talking to you yaya sadam “.“me kike son na yi ?ya fad’a a sanyaye “kayi hakuri dan allah idan wani laifi nayi maka lokacin na tafiya gashi naga baka da niyyar tafiya wannan aikin shine rayuwata bana son rasashi .” ya d’an matsota yana cewa “ni dana zauna jiranki tsawon mintuna shabiyar bani da aikin yi ne ?”ko bani da wajen zuwa ne?” ko kuma aikina bashi da mahimanci ne ?”yayi mata tambayar ajere yana sake kunna wakarsa .”sake kashe wakar tayi ta kallesa a marairaice sannan tace “am sorry duk maganarka ce ta rikitani har yasa kuzarina yayi kasa wallahi da kyar na kawo kaina bakin titin nan shiru yayi yana kallonta fuskarsa a d’aure tmkr wanda bai ta’ba dariya ba “ka d’an saki fuska nan dan fushi baya maka kyau “ ta furta cikin wani irin salo da sautin murya mai sanyi huci bakinta da numfashinta duka na dukan wuyansa wanda sanadiyyar hakan ya haddasawa tsigar jikinsa mikewa ya kuma qara bugawar da zuciyarsa take .” ajiyar zuciya ya sauke yana jin wani iri a ilahirin jikinsa “saboda nace bana ra’ayin aiki ?”wallahi duk shi ya sanyayyar min da jiki da dai zaka amince zanyi farinciki da hakan “bai sake cewa uffan ba ya kunna motar ya soma tafiya kamar wasu kurame haka suka cigaba da tafiya .”qarfe tara saura wasu mintuna suka isa bakin tafkeken get din Z&A yaja ya tsaya batare daya kashe motar ba cikin siririyar muryarta tace “yaya sadam na gode sosai allah ya kai lafiya “ ta fad’a tana qoqarin fitowa daga cikin motar adaidai lokacin da hancin motar ammar ta sanyo kai “Ameen ki kula da kanki “I will !ta fad’a tana sakar masa murmushi duk da bawani sonshi take ji ba amman taji dadi sosai kuma zata iya rayuwa dashi muddin rai .ammar yana kallo sukayi bankwana “ da sanyi jiki ta shige cikin sadam ya cigaba da tsayuwa yana kallon bayanta har ta ,bace masa sannan ya lumshe idanunshi lokaci d’aya kuma ya bud’e “oh my goodness god “ya furta a can qasan zuciyarsa ta yadda idan ba bakinsa ka kalla da kyau ba bazaka fahimci abinda yace ba .”murmushi ya kwace masa a saman fuska wa zai same kamar maryam yace bai so ?”sai dai wani dalili na dabam ya haifar da hakan ,sam ya manta a inda yake sai da yaji mutane ana masa hon a she fa motoci ya tare duk suna tsaye suna jiransa murmushi yayi sannan ya kama gabansa yayinda maryama tuni ta shige cikin ma’aikata bata ma san lokacin da yaya sadam ya wuce ba .” tana shiga sauran abokan aikinta suka qaraso suna mata magana suna shirin shiga inda zaa wa masu neman aiki interview amman ita maryama hankalinta bai garesu yana kan neman inda subia ta shige ,tunda tasan a tun lokacin da sukai waya daita ya cancanci ace tana wajen koma anyi mata interview an gama .”taja ta tsaya tana cewa” kuje zanzo na sameku daga baya “.ta bud’e jakarta ta ciro qaramar wayarta ta shiga neman layin subai’a ,ganin an bud’ewa ammar mota ya fito yana nufota yasa ta sauke wayar daga kunnenta tare da kashewa gabad’aya “ya iso har inda take tsaye yana gama qarasowa wayar hannunta ya amsa ya rike ta kallesa tana murmushi sannan tace “barka da safiya ? “Barka ! “me ya tsayar dake da sai yanzu kika qaraso ?ya tmbyeta yana duba screen din wayarta sunan wacce ya gani ne yasa ya mika mata wayar “wallahi wanda zan aura ne ya ‘bata min lokaci “ tayi maganar cikin salon jan hankalin duk wanda yake tare daita, ammar kasa magana yayi kafin daga baya da kyar cikin fad’a yace “wato har zaki iya fad’a min wanda zaki aura ne ya ‘bata miki lokaci ? tayi shiru tana wasa da yatsun hannunta dan batayi tsamanin zai ji haushi maganarta ba ganin babu komai a tsakaninsu sai mutunci da girmamawa “amman ki sani wannan ba mutuncinki bane ko nace zaki zubda mutuncin family d’inku ne .” “Ai shima family dinmu ne da mahaifinsa da mahaifina the same mother the same father wani irin kallo yayi mata mai cike da tunhuma,itama kallonsa tayi numfashi ya fesar yace “shi kuma mijin da nayi miki fa ya zanyi dashi ?tayi murmushi tana cewa “allah sir ka daina min haka wallahi kana d’aga min hankali ,kai kanka kasan kafi karfina bare wanda kake fad’a wannan sai dai na qara dagewa da aikin ibada wata killa na samu irinsa a aljanna yayi murmushi yace muje “. Ahankali suke takawa yayinda mutane suke gaishesa wasu ya amsa wasu kuma ya d’aga masu hannu “kefa ko anyi miki interview ko ba’ayi miki ba dole zaki yi aiki damu “sure tunda inda kai ba ,ai sunanki na can tuntuni kinga office dinki can ta kalli inda ya nuna mata “woow gsky naji dadi sosai “kinga ga office dinki ga na mijinki in sha allahu “tayi murmushi kawai tana cewa “subai’a fa ?nifa nafi son naji kana magana kana had’awa daita zai yi magana kenan, wayarsa ta d’auki qara sauti ,ya soma qoqarin d’auka bata tsaya jiransa ba ta cigaba da tafiya dan daman da kyar take iya jirawa dashi da sauri ta qarasa tana shiga aka kira sunanta .” Sai da tayi addu’a sannan ta shiga office din ta gaishe da mutumin data gani zaune mai suna wale yana duba wasu fararen takardu,ya d’ago ya kalleta a natse sannan ya sake kiran sunanta “maryama hussein !”tace yes sir ! sai daya bata izinin zama sannan ta zauna a natse tana wasa da yatsun hannunta wanda ya zame mata jiki ,ya d’an saci kallonta yana mamakin matsayin da aka bata ,domin kujera ne da suka dade suna neman wanda zai maye gurbinsa , sai dai lokacin daya fara auno mata tambayoyi akan kasuwanci da kuma matsayin da zata taka ya ajiye mamakinsa a gefe domin kuwa ta cancanci ta hau matsayin kuma irinta mai kamfanin ya dade yana nema .” bata wani jima ba ta fito har da award aka bata sakamakon aikin da tayi dasu daman kuma sun ajiye ne domin rana irin ta yau “congratulations sauran abokan aikinta suka shiga yi mata tana amsa masu da “thank you tare da rungumar mata daga cikinsu duk wannan farinciki da take ciki bai kawo mata natsuwa ba saboda rashin ganin subai’a da batayi ba ta ciro wayarta ta soma nemanta tana tafiya ahankali har ta fito haraban ma’aikatan subai’a ta d’auka tana kuka hankalin maryama ya sake tashi sosai ciki tsanani tashin hankali tace “subai’a kina ne na shigo har an d’aukeni aiki banganki ba ? tana shirin sake yin magana ta hangota a bayan wata bishi tana qoqarin fitowa .” Da sauri maryama ta qaraso ta tsaya tana qare mata kallo tsab hawayenta yasa zuciyar maryama tsananin bugawa “me Ke faru dake subai’a ?kukan me kike yi ?muryata cike da kuka tace “na rasa aikin nan ,da yawa wad’an da suka d’auka alfarma ne yanzu bansan ta yaya zamu cigaba da rayuwa ba daman da allah da aikin nan na dogara gashi ban samu ba muddin sai da wata alfarma zan samu aikin nasan har abada bazan samu ba .”ta riko hannunta maryama tana cigaba da kuka ta soma rokonta “dan girman allah maryama karki barni haka ki taimakeni ki bar min aikin nan nasan zaki samu wanda yafishi gabad’aya idanun subai’a sun rufe har sai da maryama ta kira sunanta sannan ta tsaigaita kukanta “ki kwantar da hankalinki ki bar kuka nan haka” amman ta yaya babu sunanki bayan ..”sai kuma tayi shiru ta janyo hannuta zuwa ciki “zo muje .” maryama na gaba subai’a na bayanta har suka qarasa bakin office din james ta nemi izinin ganinsa aka bata damar shiga ,wanda ta samu wannan damar ne saboda ammar domin yadda yake mata yasa mutane dayawa d’aukar sonta yake maryama ta shiga tare da subai’a dake kuka har lokacin .”bayan ta gaishesa cike da ladabi tace “dan allah ina neman wata alfarma agareka ya kalleta dan shima ta burgesa yadda ma’akatan suka dinga yaba kwazonta tun kafin tazo kuma zuwanta wale ya sake tabbatar masa iri irinsu basu dayawa a duniya dan tunda ya sheida masa ya kira mai gidansa seun ya sheida masa muryarta a matukar sanyaye ta soma magana kamar zatayi kuka “dan allah sir wannan yaruwa tawa nake son ta maye gurbina ma’ana acire sunana a saka nata .”ya kalleta a tsanake domin yasan yadda ake shan wahalar neman aiki yanzu da kudinka ma baka samu “. “Saboda allah zakayi karka tsaya tunanin komai ni inda aikin da zanyi domin tallafa rayuwata for now ,ita kuma bata dashi da wannan aiki Kawai ta dogara ga mahaifinta ya rasu ko da yake nima marainiya ce amman dai tafini bukatan aikin nan saboda tana da kanne dayawa da mahaifiya mara lafiya dake karkashin kulawarta itace komai nasu “da wannan maganar ta karyar da zuciyar James ya kalli subai’a cike da tausayawa yace “sorry oo !”zan iya miki wannan alfarma sai dai bazata maye gurbin kujerarki ba “tayi shiru tana tunani abinda zata ce kafin tayi magana ya cigaba” kujerarki ke kad’ai ake bukata sakamakon oga ammar sunanki ya bayar gashi yanzu kinzo da wata magana “karka ji komai a saka a duk inda zaa sakata nidai burina ta samu aikin ni zuwa gaba in sha allahu zanyi aiki daku amman a yanzu burina subai’a ta samu aiki .” Mr James ya saka sunan Subai’a ya cire sunan maryama “ suka fito zuwa gindin wata bishiya maryama na cewa subai’a “congratulations na tayaki murna kawata yanzu kin zama cikakkiyar maaikaciya ta fad’a tana murmushi subai’a ta rungumeta cike da farinciki “na gode na gode maryama allah ya saka miki da mafifincinsa nayi imani zaki samu aikin da yafi wannan da kika bar min tana kuka tana gode mata” haba subai ki daina kuka kawai dan na sadaukar miki da aikina kike wannan godiya da kuka haka ?” ta goge mata hawaye tana cewa ni na zan bar ki na wuce gida nasan akwai abubuwan da zaku yi kafin ku wuce ina miki fatan alkhairi allah yasa ki fara aiki a saa ta juya a hankali ta soma taku subai’a tabi bayanta da kallo hakika bazata ta’ba manta alkhairinta gareta ba .” Da wuri maryama ta dawo gida koda ta shigo kai tsaye bangaren ummah ta shiga ta sheida mata amman ta isketa a dakinta tana bacci dan haka ta fito ta shiga bangarensu ta zauna a parlour’n tana sauke numfashi tare da dafe goshinta ko cikakken minti biyar batayi ba ,Aunty ta fito da mamaki take kallonta “lafiya naga har kin dawo ?lafiya aunty nan ta zayyane mata komai sosai ran aunty ya baci kamar ta rufeta da duka musaman data lura ko ajikin maryama dan babu alamun damuwa atare daita “me yasa zaki bada aikinki bayan Kinsan muma muna fama da kanmu ? “aunty kiyi hakuri kin sani ni zan iya cigaba da aikin zanena kafin na samun wani aikin ita fa ?bata da wani sanar hannu da zatayi kuma rokona tayita tana kuka saboda bata da hanyar da zata kula da kannenta da mahaifiyarta fatana allah yasa ya zame min alkhairi ta qarasa mgnr muryarta na rawa alamun kuka “. Aunty ta samu waje ta zauna kusa da ita tana cewa “shikenan allah yasa ki samu wani wanda yafi shi muryarta a raunane tace “Ameen ko da ummah da habib suka ji suma abun bai masu dadi ba amman babu yadda suka iya tunda ta bayar sai hakuri da fatan alkhairi .”washegari tana zaune a parlour’n su tare da aunty kiran ammar ya shigo ta tashi ta koma dakinta sannan ta d’auka tana dauka ya rufeta da fad’a “kin kyauta saboda shakuwa da qaunar da nake miki yasa na tsaya lallai Ke zaa bawa wannan matsayin saboda ina son shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninki da Adam amman kika zuba min qasa a ido ,ina ganin idan shakuwa ta shiga tsakaninki dashi zai taimaka kwarai wajen janyo hankalin gareki shine kika bar wata .” sanyayyen murmushi tayi kamar tana gabansa “to amman ai na fad’a maka akwai wanda zan aura .”“wanda zaki aura din banza ,wallahi ko ba dan Adam ba nan gaba kadan zaki fara gano illar abinda kika aikatawa kanki ,kuma duk abinda ya faru babu ruwana ke kar ma ki sake nemana ko da yake ma tafiya zan yi gobe kuma zan dauki lokaci ban dawo kasar ba “allah ya kaika lafiya “Ameen amman babu ruwana dake wallahi ko a hanya kika gani kika min magana sai bata miki rai “a ina ma zan ganka dole sai ma’aikata kuma babu abinda zai kaini tunda bana aiki a karkashinku tayi mgnr aranta alokacin ya katse kiran .” ranar yau din jinsa maryama tayi dabam wani irin damuwa ta tsinci kanta ciki ita kanta tana jin mai yasa tayi abinda tayi kowa ya kalli fuskarta zai ga canji laifin kanta ta gani me yasa ma ta bar wayarta a kunne bata kashe ba da wata killa bai qara mata damuwa akan wanda take ciki ba tayi shiru yayinda a cikin zuciyarta takewa kanta fatan alkhairi .”awanni sukai ta zuwa suna wucewa amman maryama bata daina jin damuwa dan haka fito ta nufi bangaren ummah tana shiga ta isketa tana tsinke ewedu “sannu da aiki ummah!Yauwa maryama ya zaman gida ?gamu dai yanzu zamu fara ummah tayi murmushi “zaki samu wani aiki nan kusa ta zauna kusa daita ta d’auki gayen ewedu ta fara tsinkewa “gobe nan ma zan fara nema ssi ku tayani da addua,in sha allahu alkhairi zamu ji .” Ahankali sukai ta hirarsu daga nan umma ta sako mata maganar sadam “maryama kin dai san komai daga Ke har sadam baku kawowa zuciyarku zaku zama abu d’aya ba sai gashi allah yayi ikonsa dan haka ki saki jikinki dashi karki tsaya sai yajaki ajiki ai kin fahimceni ina ganin nan da wata biyu masu zuwa zaa daura maku aure” maryama tayi shiru ba dan bazata aikata abinda take butaka ba bata da option dole zata jashi ajiki tuni ma ta sadaukar da rayuwarta garesa ko ba dan shi umma ta wuce komai gareta nan ta garasa yininta tare sukai komai a kitchen har karfe shida da rabi ta buga ta fito parlour’n inda ta iske yaya sadam zaune shiru a falon da alamun yayi zurfi cikin tunani maryama ta qaraso idanunta akanshi kallon minti goma tayi masa sannan tace “meke damunka yaya sadam kayi shiru haka ? “ Ya sauke numfashi tare da sauke kwayar idanunshi akanta a natse ta samu waje ta zauna kusa dashi tana cewa “ya wurin aikin naka ? babu komai aiki kuma alhamd wasu abubuwa né suka sha min kai amman in sha allahu zan shawo kan komai na gode sosai da kulawarki “no karka damu yaya sadam , sukai shiru na kusan minti goma sannan ya kira sunanta “.marayam! ta tsura masa ido kawai tana kallonsa “ya batun aikin da kika fita nema ?”naje na samu amman na bawar qawata subai’a aikin “why ?!ya tamvayeta yana dubanta. “saboda tafini bukata aikin itace komai na gidansu gashi mamanta bata da lafiya ga rashin mahaifi da sukai yaya sadam wallahi ina tausaya mata “gsky abar tausayi ce kin kyauta sosai da kika bar mata .” taso yayi mata fatan samun wani aikin amman taji yayi mata shiru “yaya sadam a fahimtata naga baka son auren mace mai aiki ya kalleta kawai “nasan kana da dalilinka kin haka amman ka yarda dani zan kare maka mutuncin aurenka wallahi bazan maka wasa da aurenka ba ,nima fa nasan ciwon kaina bayan hakinka dake kaina akwai hakin allah dan allah ka bari nayi ayyukana “zan duba !ya fad’a atakaice tare da mikewa tsaye “na gode sosai “. ****** Cikin sauri ata ya shigo office dinsa mataimakinsa na biye dashi ya zauna a mazauninsa yana kallonsa batare da yace komai ba “good morning sir “morning! Ya amsa atakaice yana maida hankalinsa Kan system “uhm amma sir ko zan iya magana yanzu “uhm ! Ya fad’a a takaice daman akan yarinyar nan dana baka labari tana da kwarewa sosai akan lissafi duk wani lissafi na kamfanina nan tasan kansa ta hada komai daake bukata takardunta sunyi kyau sosai kuma anyi mata interview komai nata daidai ,amman abun mamaki tace bata bukatar aiki damu wai a dauki wata amadadinta .”ATA ya dago kyawawan idanunshi a natse yana furta “ what ? She rejected our job duk yadda aiki yake wahala a kasar nan? .” Ya kankantar da idanunshi tare da yin shiru yana tunanin abinda zai sa wani mutun biladam mai jini ajiki yayi rejecting din aiki a maakatarshi ya hade rai sosai cike da takaici a fuskarsa sannan Ya koma ya zauna sosai akan kujera yana jujjuyawa a hankali yana cigaba da tunanin Ya furzar da iska mai zafi yana tsotsa keyarsa “ina ganin wannnan yarinyar tana da damuwa a brain dinta ,kai kwata kwata ma dakikiya ,for god sake ni me ye damuwata yanzu ? me yasa zaka kawo min wannan banzar maganr ?meye damuwata daita dan taki amsar aiki inda ga mutane can bila adadin suna nema ?ya qarasa mgnr cike da jin haushi yana ja tsaki “ noncess !Ya furta yana dungule hannunsa . “Am very sorry sir daman dan ka bukaci mai ilimin lissafi ne shiyasa har muka bukaceta amman dai tace zuwa nan gaba zata iya kasancewa damu “I don’t care kawai make sure bata samu aiki a koina ba a duk fadin garin nan, kai har karshen rayuwarta duk inda kuma aka dauketa aiki let me know .” “an gama sir …ring din wayarsa yasa seun yayi shiru tare da daukar wayar ya mika masa cike da girmamawa Ya amsa ya manna a kunnensa tare da mikewa Ya qarasa jikin window office dinsa yana kallon haraban ma’aikatan yana amsa wayar ransa duk abace “daga can bangaren nana hauwa’u ta gaishesa “ ina kwana yaya ?”lafiya ya kike auta? “lafiya ! daman na kira na fad’a maka zan biya na d’auki maryam muje gaishe da mami “okay ! ya fad’a tare da katse kiran .”ya cigaba tsayuwa yana jin zafi aransa .” Nana hauwa’u tayi shiru kafin daga baya ta mike tsaye ta kammala shirinta ta fito ta shiga mota kai tsaye hanyar gidansa ta dauka daman sunyi waya da maryam din itace ma tace ta kirasa ta fad’a masa a bakin kofar gidan ta tsaya ta kirata bayan ta fito ta shiga gaban mota suka dauki hanya suna tafiya suna hira maryam tace “sister ya zamanku da yaya hisham kuwa naji kwana biyu bakya magana akanshi “na gaji sister na kawo ido na zuba masu duk wanda yayi da kyau zai gani ina sauke duk abinda ya rataya a wuyansa na zamantakewa aure hakinsa ne ban tauye masa ba idan ya nema zan bashi ,idan bai nema ba huta roro zama haka maryam ta sauke numfashi tace “duk da haka dai ai naki da sauki tunda yana cin abincinki “eh to da sauki gsky Kinsan daman shi ba mai daukar abu da zafi bane kamar yaya bane . “Ni dai gsky babu wani sauki a zamanmu dashi muddin yana gida bani da kwanciyar hankali sausaucin da nake samu dukkaninmu kuna kokari dani ,kuma na gode sosai da kulawarku ‘yanuwa allah ya bar zumunci amman ina jin tsoron ranar da zai hadu da wacce yake so yace zai qara aure ina rokon allah kafin zuwan ranar allah ya kasheni dan nasan bakincikin da zan qunsa yafi wanda nake qunsa yanzu “ babu wannna ranar for now mami fa tace muddin yana son qara aure sai ya kwantar miki da hankali shi kuma Kinsan halinsa da wahala ya kwantar da kai “kina ganin har yarinyar mafarkinsa in da zasu had’u mami bazata yarda ya aureta ba ?”yadda idan mutun ya mutu baya dawowa haka labarin wannan mafarkin nasa yake.” Maryam tayi shiru tana tunani nana hauwa’u ta dafata tana cewa “don’t worry siater komai zai daidaita kinji “ naji amman rayuwarta abar tausayi ce baya son ganina baya son ko jin muryata idan ya ganni ko yaji muryata Kmr ya matu mgn kadan nayi yace na cika surutu ni yanzu dan allah ina da magana ?tai mata tmby tana dubanta girgiza mata kai nana hauwa’u tayi “wallahi bancin na bar gidansa mami zata shiga damuwa wallahi dana gudu,” ki gudu kije ina? kar ma ki soma muna tare babu inda zaki maryam ta girgiza kai tana jin zafi aranta sister wallahi baki san abinda nake hadiya bane .”idan kika tafi babu ni babu ke har abada zumunci mayi a lahira maryam tayi saurin goge hawyenn daya soma bin gefen idonta tare da cewa “ nima wasa nake babu inda zani muna tare mutu ka raba tafiyar mintuna ta kawosu bakin get din estate dinsu sukai hon masu tsaron get suka bud’e masu suka shigo sukai parking .” atare suka nufi gidan mami suka kunna kai ciki tare da sallama a parlour’n suka iske Aunty shahida ,da Aunty khadija ,har ma da Aunty zabiba zaune sai mami da mamaki maryam ta bude baki cikin tsananin farinciki da gudunta ta kwaso bata zube gaban kowa ba sai a gaban aunty shahida ta ruqunqumeta tsam ajikinta tana cewa “wayyo allah babbar yaya naji dadinku daman sister kinsan suna nan ne ?ko daya yadda kika gansu yanzu nima haka nagansu ta zame jikinta ta durkusa gabanta “ina yini babbar yaya aunty shahida ta shafa fuskarta “ya kike maryam “lafiya lau .” ta isa gaban mami ta durkusa ta gaisheta cike da farinciki da girmamawa cike da kulawa mami ta amsa tana kallonta a tsanake “ dan tun washegarin tarewarta sai yau ta sake daura kwayar idanuna akanta “wallahi Allah mami jiya kasa bacci nayi saboda zan zo na ganki sai kuma gashi naga yan’uwana gabad’aya .”allah sarki maryam nima nayi kewarku sosai .” Tayi murmushi mami ta cigaba da kallonta “tunda sister ta fad’a min zamu zo tare nake murna sai naga gari kaman da gangan yaqi wayewa don kada inxo na ganki” to gaki ga maminki kinganta cikin koshin lafiya “wallahi gashi na ganki kuma naji dadi sosai ai ni ina ganin ma na dawo kenan bazan koma wannan gidan mai kama da makabarta ba sai na kwana biyu “.nana hauwa’u ta zungurinta kan tayi shiru amma ina maryam bata fuskantarta ba mami ta miqe tsam ta basu waje dan tasan dole zasu tautauna a tsakaninsu .” mami na fita nana hauwa’u ta zubawa maryam duka a cinya wallahi ki rufa min asiri baki isa ki kwana a gidan nan ba yadda na dauko ki haka zan maidake gidanki “. wajen da nana hauwa’u ta daketa take sosawa tana dariya tace “wallahi babu inda zani “kamar zaki iya bayan kina tsananin sonshi ? “kai nana hauwa’u ban da sharri wa ya fad’a miki son 'ya'yan take?inji zabiba ta fad’a tana murmushi nana hauwa’u tace “ai ni tuni na san da wannan ga tanan kuma idan ta isa ta karyata ,sister ban da sharri fa auren daaka samu na amince da kyar zaki zo kice ina son shi nana hauwa’u ta sake qara mata wani dukan maryam tace “babu komai wallahi koda da zafi ni banji zafin ba, dan bakya laifi ko kin kashe dan masu gida wani dan masu gida ?”yayanki ! dariya suka bushe da ita gabad’aya su Aunty zabiba tace "Kefa sabon iskancin mai lasisi kikaje kika koyo a gidan yaya “barta dole tayi iskanci da alamun taga gadon baccinsa shima yaya naga ya canza kwana biyu da alamun ya angwance inji cewar zabiba “. wallahi ku daina fad’ar haka kar sautsayi ya shigo dashi mu shiga uku “ku dai shiga uku amman mu ai yayensa ne dole ya daga mana kafa dariya maryam ta saki har da tafa hannu “wannan kanin naku ai mami kawai yake d’agawa kafa hira suke sosai yayinda maakatan gidan suka cika gabansu da kayan marmarin da abinci da abun sha aunty khadija ta dubi auta “da alamun kin samu lafiya “alhamdulillah Aunty khadija rayuwar aure is not easy amman haka zamuyita hakuri har allah ya kawo mana sauki Ameen “ kefa maryam yaya zaman naku da uban shegu ?uhm ta numfashi “to da sauki zance amman ni matsalata mai girma ce kuma ban san ranar da zan fita ciki ba” ta qarasa maganar kamar zatayi kuka .” Gabad’aya suka zuba mata ido cike da tausayawa “ita fa siater matsalarta mai sauki ce ba kamar ni ba da ko muryata baya son ji baya cin abincina kona girka sai dai masu gadin gida suci bani da kwanciyar hankali matukar yana gida , sister kuwa nuzla ce matsalarta amman ni zanyi maganinta “ki rabu daita huce haushi take akan hisham shi kuma rashin ganewa ne idan ba haka ba ko sauraranta ma yayi “inji cewar aunty khadija “allah ya kyauta daga nan Suka cigaba da hirar matsalolin rayuwa wani suyi dariya wani suyi jimami cikin haka aunty abida ta shigo daman ita tana yawon shigowa ko dan taji halin da ata yake ciki a wajen mami diyana da rukkaya suka shigo su kuma nana hauwa’u ce ta kirasu kusan duk yammatan gidan suka shigo aka sake bud’e habin hira banda nuzla har karfe shida ta buga suna tare ana hira .” Ahankali motocin ata suka shigo haraban estate dinsu sakamakon kiransa da mami tayi suna gama daidaita tsayuwar motocin ya fito kamar ance ya kalli kofar gidan baba babba hisham ya gani tsaye tare da nuzla ya zuba mata ido kamar zai mata numfashi .”shiru yayi yana mamakin karfin halinsa ko bai ji kunyar kowa ba ai ya duba mami bare tsakaninsa dashi” ahankali nuzla ta kalli inda yake kallo d’aya tayi masa ta d’auke idanunta tana jin farinciki dan yanzu bata jinsa aranta haka ne ma yasa take son dandanawa jininsa wahala kuma har ga allah tana son ta auri hisham yanzu dan hishsm miji ne bancin yana kawo mata uzurinsa akan mahaifiyarsa da yanzu ta dade da kasamcewa a gidansa .” daya daga cikin masu tsaron bakin get din ya dagawa hannu ya taho da sauri ya tsaya a gabansa cike da girmamawa “daman hisham na zuwa wajen nuzla ne ?Eh !ranka ya dade kusan kullum yana zuwa shiru yayi kafin daga bisani yace “okay zaka iya tafiya “ya juya ya koma bakin aikinsa shi kuma ya nufi kofar gidan mami yana kiran mb ,yayan mami suna shirin mikewa su kama gabansu har nana hauwa’u dan ita maryam mami tace ta zauna ATA zai zo sai su wuce tare suka ga mutun ya shigo kamar wanda aka jehoshi yana huci “gabad’aya suka mike tsaye suna kallonsa .”bai ce masu komai ba ya samu waje ya zauna akan kujera yayinda kannensa suka gaishesa amman yaki magana ya soma waya da yaya Ibrahim .” Hankalin mami ya tashi ta qaraso garesa ta dafa shi tana tambayarsa “lafiya adamcy naga ka shigo wani iri ?still shiru yayi yaki magana ganin haka aunty shahida ,aunty khadija da zabiba har da nana hauwa’u sukai ma mami sallama zasu wuce muryarsa a kausashe ya soma magana cikin tsananin fushi “auta kar naga kin fita daga gidan nan kin dawo gida kenan .”gabad’aya suka dawo cikin tsananin tashin hankali suna dubansa “akan wani dalili kenan adamcy ?aunty shahida ta tambayesa “yayi shiru yana huci tamkar zaki “ka barta ta koma gidanta tayi zaman aure tunda suna zaune lafiya da mijinta “inji wa yace miki haka ?ya fad’a a zafafe yana fesar da hucin numfashi “zaku iya wucewa amman ita babu inda zata mami kam shiru tayi ta kasa magana “mami kice wani abu mana kinyi shiru kina kallonsa “aunty khadija ta fad’a tana dubanta “zaku iya wucewa zanyi magana dashi “ Suna shirin fita mb ya shigo dole tasa suka tsaya kallo d’aya yayiwa abokinsa ya fahimci akwai damuwa ya qaraso kusa dashi ya zauna yana cewa “yaakayi friend ! kace nazo yanzu yana qoqarin bud’e bakinsa yaya Ibrahim ya shigo “ya fesar da numfashi sannan ya soma mgn “mb daka shigo yanzu kaga hisham tare da nuzla ko baka gani ba ?“na gansu amman.” dakata mb “an tabbatar min kullum yake zuwa wajenta kuma nasan yana yin hakan ne saboda ne “.juya can ka kalli auta da kyau “haka aka kai masa ita ?yau zaa yita ta qare gidan nan laifin mai tayi masu ?idan laifi ne ,ni ne nan nayi saboda naki amincewa da soyayyar nuzla kuma nasan shine sila da dalilin son a kuntatawa auta tunda ni babu abinda zaa iya min ,dan haka yau zan kashe wannan aure .”mami ta sauke numfashi sannan ta mike ta bar wajen.”dan tasan halin d’anta wani irin murdaden mutun ne mai wuyar shaani ” Yan’uwansa ma numfasawa sukayi domin wannan karon fad’an gasky yake da son kwatarwa kanwarsa ‘yanci amman sunyi mamaki wannan shine karo na biyu da ya nuna kulawarsa akan nana hauwa’u amman duk da haka bazasu bari ya kashe mata aure ba .”maryam ta kallesa taga yadda hankalinsa ya tashi akan yaruwarsa ya manta irin azabar da yake gana mata ,ya manta cewar itama diyar wani ce yake quntata mata hawaye ya cika idanunta tausayin kanta ya kamata ta kalli nana hauwa’u taga itama hawaye take ta kalli ata cikin sa’a idanunsu ya tsarke cikin juna tayi kamar zata girgiza masa kai amman wata katuwar hararar daya zabga mata mai had’e da kallon banza yasa ta d’auke idanunta akanshi ,tana mai share hawayenta da hannu ta qaraso kusa daita nana hauwa’u ta riko hannunta zuwa gefe “sister kinji hukunci yayanki dan allah karki yarda ya kashe miki aure saboda ya hisham mutumin kirki ne nuzla ce matsalarki .” “bani da zabi sister bazan iya ce masa a’a ba duk abinda yake son ya zarta akaina na amince ni mai biyayya ce a garesa ,maryam ta rungumeta ajikinta “bakya son yaya hisham ne ?”to bazan ce bana jinsa araina ba , amman idan yayana yace na koma gidansa zanyi idan yace a’a babu inda zani “wallahi sister kina son mijinki “ta fad’a tana zare jikinta a nata ta tsura mata ido tana kallonta hawaye ne kawai yake fita daga cikin idanunta qirjinta har wani sama da kasa yake “ta riko hannunta tana cewa “ shi bai rike nashi auren ba zai kashe auren wasu muje ki fad’awa mami kina son mijinki nana hauwa’u taki binta ta zare hannunta ta rakube gefe tana share hawayenta dole tasa maryam ta dawo ta tsaya kusa daita tana share mata hawaye .” mb ya kira layin hisham cikin kankanin lokaci sai gashi ya shigo yayi mamakin ganin mutane cike ya tsaya yana kallonsu d’aya bayan d’aya sai dai bai ga matarsa acikinsu ba , wani mugun kallo ata yayi masa sannan ya qaraso gabansa ya tsaya tare da jin kai ya zuba hannuwansa duka cikin aljihunsa “baka son auta shiyasa ka zabi ka dinga quntata mata ta wannan hanyar ko ?hisham yayi shiru yana mai sunkuyar da kanshi kasa dan jin kunya “kasani nasani kowa yasani ban bada goyon bayan auren nan ba dan har yanzu bana son aurenku daita “cool down ata mb ya fad’a yana dafashi ya buge masa hannu yana qoqarin cukumar wuyan hisham yaya ibrahim ya shiga tsakaninsu “dan girman allah ka matsa “ babu inda zani ka samu waje ka zauna ayi magana ta natsuwa “idan har kaga na zauna to ya miko min takardar sakinta dan bazata qara zaman aure daahi ba har abada ya saketa yaje ya auri wacce yake so .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi  byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.        Page 12 Jin abinda ATA ya fad'a yasa  maryam duk ta rud'e sai zufa take fitarwa hankalinta yayi matukar tashi gbdy ta nemi natsuwarta ta rasa domin tasan halinsa tunda ya furta zai raba auren lallai zai aikata hakan "ta fashe da wani irin kuka mai karfi , haka ma nana hauwa'u kuka take sosai , yadda maryam ta rud'e haka matan dake tsaye a wajen suka rud'e gashi babu damar yin magana .mazan  kuwa sai faman bashi hakuri suke yana fixgewa mb ya fuskancesa sosai yana cewa "haba ATA ka kwantar da hankalinka abi komai ahankali "kasan allah muddin ina raye sai na kashe wannnan banzar  auren ." qanqame maryam nana hauwa'u tayi ajikinta suna mai fashewa da wani kuka cike da tashin hankali maryam ta soma magana muryarta na rawa "sister ke kad'ai ce zaki kawo karshen wannan matsalar "nana hauwa'u ta zare jikinta ta tsura mata ido ,idanunta na sake cika da ruwan hawaye . saboda babu mai fad'a ma yaya adam yaji sai ke a yanzu idan kika nuna masa kina matukar son mijinki shikenan magana ta qare dan dole zai hakura ya barku "nana hauwa'u ta girgiza mata kai "dan allah sister karki bari ya rabaku yaya hisham mutumin kirki ne ki tashi kiyi wani abu ta karashe mgnr tana kuka numfashi nana hauwa'u ta sauke tana share hawaye "bazan iya ba sister duk abinda yayana ya zaba min shine daidai ."haba sister haba sister !! karkice haka mana kiyi hakuri kiyi wani abu mana ta qarashe maganar tare da qoqarin mikar daita tsaye " da kyar nana hauwa'u ta mike tsaye bisa kafafunta ta soma tafiya jikinta na rawa rawa taku biyar tayi ta tsaya cak ta kasa cigaba da tafiya hawaye na sake wanke fuskarta yayinda ata da hisham suka tsurawa juna ido kowannensu zuciyarsa na zafi cike da tashin ahankali ." hisham ya janye kwayar idanunshi cikin nashi ya tsurawa nana hauwa'u yana mai shafa kanshi abu d'aya zuwa biyu ne suka tsarga masa a tsayen da yake a gabansa ,abu na farko farinciki yadda Adam yaji zafi da ciwo acikin zuciyarsa ,abu na biyu kuma mahaukaciyar soyayyar nana hauwa'u da yaji yana bin jinin jikinsa tare da huda duk wani tsoka dake sansar  jikinsa ,cikin wani irin sauri zuciyarsa ta dinga tsalle tana bugawa da matsanancin karfi kamar zata fito daga cikin qirjinsa  hannuwansa duka ya miko mata alamun tazo garesa dan bazai iya rabuwa daita ba ."    ta kalli yayanta dake tsaye rike da kugunsa, ta waiga ta kalli yan'uwanta sannan ta kalli hisham da har lokacin yake miko mata hannunwansa gabad'aya nana hauwa'u ta nemi natsuwarta ta rasa ji take kamar zuciyarta zata buga sakamakon fad'uwar gaban data risketa ,haka ne ma yasa jikinta ya cigaba da rawa gashi yaya hisham yaki d'auke kwayar idanunshi akanta wanda yayi sanadiyyar da suka fad'a kogin tunani hankalinsu ya bar duniyar da suke ciki ya lula dasu can wata duniyar . "friend kayi hakuri ka kwantar da hankalinka hisham bazai ta'ba cutar da auta ba ,sannan hukuncin da d'auka akanshi daidai ne ko yanzu ka taka rawa aciki rayuwar aurensu wannan zai zama kashedi ne mai karfi kayiwa hisham". "shi kansa bai san yana son matarsa ba sai yau haka zalika itama auta tana son mijinta ka duba ka gani yanayin da suke ciki na damuwa a yanzu "ATA ya sauke hannunsa dake rike da kungunsa ya juyo yana kallon mb a kallon da yake masa ya fahimci ransa ya kai kololuwar tashi da maganar da yayi masa ahankali ya kalli inda hisham yake tsaye yana mikowa nana hauwa'u hannu ranshi ya qara 'baci cikin tsananin fushi yace "wallahi wallahi idan kika kuskura kika isa garesa sai na balballa ki "Jin sautinn muryarsa yasa nana hauwa'u tai saurin dawowa haiyacinta tana mai sunkuyar da kanta kasa ." A rud'e maryam tace "me yasa yaya adam "! ta matso gabansa ta tsaya tana dubansa hawaye na sauka daga idanunta "me yasa zaka kashe mata aure alhalin tana son mijinta ?ya kamata kayi masa uzuri saboda kai kanka kasan yaya hisham mutumin kirki ne wallahi bazai ta'ba cutar da sister ba duk duniya a halin yanzu sister bata da kamarsa idan ka tsaya domin kwatar mata 'yancinta nifa ?"nida kake min fiyye da abinda yake mata fa"? sai da gaban kowa dake wajen ya bada wani sauti bugu mai karfi Wani mugun kallo yayi mata da tsumammun idanunshi yana nuna da yatsan hannunsa "wacece ke da ina magana zaki saka min baki ?ya fad'a tare da d'auketa da wani gigitaccen mari yana sake nuna ta how dare you ?". " duk nan babu wanda ya isa bare ke din banza da ko kwatan matsayi kowa anan baki kai ba ." abinda nake miki ina yi ne dan bana sonki ,suma kuma da kika ga zan rabasu dan nasan basa son juna sukai aure, bana goyon bayan auren da ba'a so, dan bana son a aura min matar da bana só kamar yadda adabaibayeni dake "yayi maganar da karfi jikin maryam yana rawa ta fad'a jikin aunty shahida tana wani irin kuka mai ta'ba zuciya ."gabad'aya parlour'n yayi shiru tamkar babu wasu halittu acikinsa, babu wanda bai tausayawa maryam ba illa aunty abida wacce taji dadi aranta kuma hankalinta ya kwanta ta qara tabbatarwa kanta sultana ce macen da zatai wining din heart dinsa dan haka ta washe baki cikin jin dadi tace tana ". "kema maryam da karanbani kike keda kika san matar cushe bata daraja ,me ya kaiki saka masa baki a maganarsa ?."you're very stupid kema nace ki saka min baki a maganata ne ?"ko ina ruwanki ? kai tsayuwar me ma kikewa mutane anan ?da mijinki nake da issue ba dake ba oya leave "ya nuna mata kofar fita cikin kuka tace "ah ah ni ai yar'uwarka ce dole ina da ikon da zanyi magana kuma ma ai anan ka sameni ba daga sama na shigo ba ,magana kuma dole nayi wallahi wannan kam ba irin matarka bace sam baku dace ba ka jira matarka na nan zuwa amman kam sam ba mata bace " abida i saiid out of this hall kuma ko da wasa karki sake shiga hurumina idan ba haka ba zan baki mamaki .yaya ibrahim ya kama hannun matarsa yayi hanyar waje daita amman aunty abida ta turje tana cewa "ka sakar min hannu babu inda zani da kyar ya samu ya fitar daita ya dawo ." "Me ye laifinta adamcy ai gsky maryam ta fad'a maka "wato laifi tudu ka take naka ka hango na wani ya kalli Aunty shahida da kyau yace "ina mata abinda nake mata ne saboda bana sonta kuma da ina da dama zan iya rabuwa daita har abada ,haka zalika shine dalilin da yasa zan kashe auren auta domin zukatan kowa ya huta, yaje ya auri wacce yake so itama ta samu wanda take so yake sonta ya qarasa mgnr gumi na karyo masa sannan ya kalli nana hauwa'u "Ke maza ki koma d'aki "da mugun sauri ta juya tayi hanyar d'akin tana jin wani irin fad'uwar gaba mai tsanani hisham ya kallesa kawai batare da yayi magana ba duk da maganar yake son yi amman idan yace zai yi komai zai qara rikicewa ne shurunsa ne yafi zama alkhairi ." A rikice mami ta fito alamun tashin hankali aunty khadija na biye daita ."ta tsaida nana hauwa'u aunty khadija ce taje ta fad'a mata abinda yayiwa maryam tana gama qarasowa ta dakawa ata tsawa tace "me maryam tayi maka ka mareta "?yayi shiru yana sake tamke fuska sosai "adamcy kaji tsoron allah, kaji tsoron ranar da hakin maryam zai kamaka idan baka sota ba'ace ka qaunaceta ba amman me yasa zaka dinga tozarta min ita agaban mutane wallahi duk namiji mai wulakanta matarsa agaban mutane yayi asarar rayuwa dan haka ka bata hakuri yanzu yanzu ." "What !? ya furta a razane zai sake bud'e bakinsa yaji mami ta d'aukesa da mari "you're very stupid too hakurin ne bazaka bata ba "sweetheart marina kikayi akan wannna yarinyar ?na mareka kai ma baka duba darajata ba bare hisham ya duba darajata har ya ragawa diyar cikina "hisham ya sunkuyar da kanshi kasa yana mai tsananin jin kunyarta "yanzu sweetheart akan na mari wannan duwaf din yasa kika mareni?"eh akanta na mareka idan ka sake ce mata duwaf zan maka double dinsa idan bakaji kunyata ba bazan ji kunyarka ba bare na raga maka maryam ta rike hannu mami dan ta fahimci qara masa wani marin zatayi "dan allah mami ki rufa min asiri kiyi hakuri karki masa komai ." a fusace yake kallon maryam fuskarsa a tsuke itama din shi take kallo nan da nan jikinta ya dauki rawa ."ido cikin ido suke kallon juna a karo na farko kenan a rayuwarsu duk da suna kallon juna amman ba kamar haka ba kallon nadama take masa yayinda shi kuma yake mata kallon zaki gane kurenki da sauri ta janye kwayar idanunta saboda wani irin mugun kallon da taga yanayi mata yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa."hisham !"mami ta kira sunansa ya d'ago a natse yana dubanta cike da girmamawa "ban hanaka qara auren duk wacce kake so ba amman bazan d'auki tozarci da wulakanci ba karka wulakanta min yarinya idan kasan wulakanta min yarinya zakayi na had'aka da allah ka sauwake mata kamar yadda d'anuwanta ya bukata ". "kiyi hakuri Mami "ba maganar hakuri bane hisham bazan yarda yarinyata tayi zaman rashin yanci a gidan aurenta ba" hisham ya sauke boyayyen ajiyar zuciya domin gani yayi kamar son kai garesu menene ata baya yiwa maryam? irin cin kashin da yake mata shi ko kwatansa ba yayiwa nana hauwa'u amman shine dan son kai irin nasu zasuji haushi har su buqaci raba auresu "idan kasan baka bukatarta arayuwarka kaje ka aiko min da takardarta "muryarsa a sanyaye sannan cike da girmamawa yace "mami Kiyi hakuri ina son aurena ! "to kayi magana da yayanta tana gama fad'ar haka ta juya ta zata koma d'akinta." taji qara fashewar glas tass ! Ta tsaya cak tare da juyowa ata ta gani tsaye jini na bin hannunsa ,ya rasa meke masa dadi bakinciki goma da ashirin ga marin da mami tayi masa ga damar da ta bawa hisham yasa zuciya ta dibesa ya bugi show glass din dake gefensa shine nan take jini ya soma bin hannunsa aiko maryam ta rikice "na shiga uku mami yajiwa kanshi ciwo ita kanta mami cikin tashin hankali da kidema take kallonsa ranta ya baci matuka da abinda yayiwa kanshi amman ta danne zuciyarta daga taimaka masa ta maida idanunta ga maryam dake kyarma cikin alamun rashin damuwa tace "meye damuwarki dashi ?cikin yin qasa da murya maryam ta kalleta "jini ne fa mami ."ina ruwanki oya wuce muje d'aki taja hannunta suna tafiya maryam na kallon bayanta ." Shi kuwa ATA zuciyarsa banda tuttukin bakinciki babu abinda take Mb ,yaya ibrahim yan'uwasa har ma da hisham hakuri suke bashi ganin yadda jinin ke tsiyayya a sakamakon jininsa dake gudu fiyye da kaida amman ko motsi bai yi ba ,da kyar suka kamoshi suka zaunar dashi akan kujerar dinnig d'aya byn d'aya mutanen dake tsaye suka fita a parlour'n ya saura iyasu kawai nana hauwa'u ta yage bakin mayafinta ta durkusa gabansa idanunta cike da kwalla bai d'ago ya kalleta ba ,tana qoqarin kamo hannunsa cikin zarewar ido da maseefa ya janye hannunsa ." cikin tsarkewar murya tace "please yaya karka ce a'a wallahi zan iya had'iyar zuciya na mutu idan wani abu ya sameka bazamu iya jurar rashinka ba muna sonka fiyye da tunaninka ,bazamu so mu rasa d'an'uwa kamarka ba ." runtse idanu shi yayi kawai jikinta na rawa ta sake riko hannunsa dake tsiyayar jini wannan karon bai dakatar daita ba ta daure tana cewa "bari a kira doctor" still bai ce uhm bare uhm ba sai dai wata irin zufa ke tsatsafo masa akan goshinsa da ilahirin jikinsa ya kamo lip's dinsa na qasa yana cizawa da karfi ya bud'e tsumammun idanunshi da suka gama canza kala tsabar zuciya ,hanunsa dake daure ya tsurawa ido suka dan ja baya kad'an dan ya samu dasataccen iska ." yana zaune yana cikin tsananin damuwa maryam ta fito da sanyi jiki ta kallesa zaune shiru har tsawon minti uku kafin  ahankali ta dinga takowa har ta qaraso garesa ta tsaya taga alamun an daure masa hannu ." ajiyar zuciya ta sauke kana ta daura tafin hannunta akan goshinsa tare da goge masa zufar dake tsatsafo masa duk da sanyin ac dake ratsa parlour'n idanunshi ya sake runtse wa yana jin qarin ciwo akan wanda yake ji cikin kulawa tace "sannu yaya bai amsa ba sai ji da yayi kamar ya tashi ya rufeta da matseyacin duka, ganin bai ce komai ba ta juya  da sauri ta nufi dining area ta zuba ruwa a glass cup ta nufo inda yake zaune yana huci tamkar zaki da sauri aunty shahida ta rikota tana girgiza mata kai alamun ta barshi hakan sai dai itama kanta ta girgiza mata tana kokarin fixgewa daga rikon datai mata ta qaraso inda yake jikinta na kyarma ta mika masa cup din ruwa cikin tsanani tashin hankali ta furta" ruwa ..! " ya dago fuskarsa a hade cike da fushi da zafin zuciya ya amshi glass cup din hannunta ya buga akan tayis yana huci tare da cewa "Congratulations maryam kinyi nasarar kinyi nasarar !! sace min zuciyar mahaifiyata ba? Cike da tsoro ta qame a gabansa hawaye na turereniyar zuba daga idanunta tana girgiza masa kai ya mike tsaye yana nuna ta "wannan kad'ai Ya sake ninka wutar kiyayyarki acikin zuciyata , bana sonki kuma bazan ta'ba sonki a matsayin mata acikin gidan nan ,bazaki ta'ba zama suruka acikin gidan ba dan ban amince dake a matsayin matata ba "yana gama fadar haka ya ciro waya daga cikin aljihun wandonsa ya soma kira wata number yana tafiya yana waya "kuna da daki a girls house dinku okay ka duba min ina bukatar d'aki ganin nan zuwa ". Yana tafiya suna biye dashi babu irin kiran da Aunty shahida batayi masa da yaya Ibrhim mb har da hisham ba amman ina ATA bai waigo ba ya ma dade da yin nisa dan tuni ya shiga motarsa atare gbdynsu suka sauke ajiyar zuciya suna sauke numfashi su aunty shahida suka riko hannun maryam suka shigo parlour'n suka bar su yaya ibrahim tsaye a waje suna tautaunawa ."suka zaunar da maryam wacce ta gama rikicewa tare da zuba masa ido "dan girman allah waye ya fadawa mami ya mareni ?sukai shiru "wallahi ko waye bai kyauta min ba saboda kunga abinda aka jawo min, kunga bala'i da aka had'a min allah ne kadai zai kwace a hannunsa ta qarashe mgnr tana zubar da hawaye." "kiyi hakuri maryam na d'auka hakan da mami tayi zai kawo miki mafuta né arayuwarki " maryam ta matso ruwan hawaye tace "dan allah karku bari mami tasan ya tafi guest house dan damuwar zata sake mata yawa mu bar shi a tsakanin mu ta qarasa mgnr tana sheshekar kuka dan tasan yau allah ne kawai zai kiyayesa daga koma wa shan giya sigari kam ma baa magana tasan dole sai ya sha aiyar zuciya suka sauke gabad'ayasu babu wanda zai fad'a basu sani ba bayan shigar mami ta dawo parlour'n kuma taji duk abinda ya faru sam batayi nadamar abinda abinda ta aika masa ba duk da tasan a yanzu  adamcy yayi girma da ya kama ta ace ya wuce ta kai hannunta jikinsa amman bazata iya d'aga masa kafa akan maryam ba "su aunty shahida suka qasa komawa gidajensu kuma basa jin zasu koma din har sai sun san halin da danuwansu yake ciki suna zaune jugun jugun ." bayan awa d'aya suka soma neman layinsa sai dai babu abinda computer Ke fad'a masu sai swichoff .maryam ta zamo daga Kan kujerar kushin din da take zaune zuwa kasa ta dafe kanta tana ganin itace silar faruwar komai da bata tsoma bakinta ba da duk hakan bata faru ba "me yasa na saka bakina ta furta a fili tana fashewa da wani sabon kuka cike da kulawa aunty khadija tace "lahaula wala kuwata illa billa babu tsumi babu dabara maryam dole hakan zata faru "ahankali ta kalleta da idanunta da suka yi jazir alamun tarin tashin hankalin tace "bazaku tafi gida ba ?"bazamu iya tafiya ba dole mami tana bukatar mu "."zaku iya wucewa suka tsinkayi muryar mami cikin rashin nuna damuwarta ." ahankali ta cigaba da motsa lip's dinta "kuci abinci ku wuce gbdy na sallameku suka girgiza mata kai "ni ba uwar banza bace yadda bazan dauki haka daga matar dana ba haka bazan barku ku kwana batare da kun sanarwa mazajenku ba da kwarin gwaiwar mami suka wuce gida ya saura daga maryam sai nana hauwa'u da mami .mami tasa aka kawo masu abinci ita kuma ta maida hankalinta ga tv kamar abun bai dameta ba , kasa ci sukayi ta waigo ta kallesu a natse "ku ci abinci mana!" suka girgiza mata kai alamun basa ci' ko akawo maku abinci mara nauyi ?da kyar nana hauwa'u ta fixgo magana "ni dai bazan iya ci komai ba amman ban san ko sister ba mami kam tasan maryam bazata ci ba dan haka ta mike ahankali tana cewa "sai da safenku "yanzu mami bacci zakiyi ?to me zanyi maryam ?Zan kashe kaina akan adamcy ne ."kuma kuje ku kwanta ku hutar da ranku dan shi bai ma san kun damu da halin da yake ci ba ta juya ta fara tafiya ." daren ranar daga maryam har nana hauwa'u babu wanda runtsa damuwar nana hauwa'u ta hade mata biyu na halin da danuwanta yake ciki da kuma kewar mijinta dan tasan da yanzu suna can makale da junansu duk yadda yake nuna mata bai sonta amman basu ta'ba raba wajen bacci ba kuma kwana yake yana wasa da jikinta ganin baccin yaki zuwan mata sai juyi take ta juya gefenta inda maryam take kwance yadda ta barta haka take ta mike ta shiga bayi ta dauro alwala ta soma gabatar da sallam ganin haka yasa maryam ma ta yunkura da kyar ta tashi itama taje ta fara jera nafilfili ." washegari tun karfe takwas yayan mami suka wa gidan diran makiya dan kwana suka yi kiran layukansa amman baya shiga ita dai mami bata ce masu komai ba ta cigaba da tsabgar gabata ."kwana biyu ATA bai dawo gidan ba kuma gbdy sun sa an bincika gidajensa bai je can ba hatta office bai zuwa gashi babu wanda yasan girls house din da yaje gbdy yanuwana sun shiga damuwa maryam kam kallo daya zaka mata ka fahimci yadda ta fita haiyacinta Har mamakinta suka dinga yi gabad'ayasu sun gane tana mutuwar sondanuwansu "zabiba ta matso kusa daita "ki rage son nan maryam zai miki illa ta kalleta kawai tana sauke numfashi "ki yawaita addua sai komai yazo miki da sauki babu wanda bai kira layinsa ba amman yaki daga wayar har da wasu layuka da dabam sun kirasa da zarar yaji muryarsu zai katse kira tun suna boyewa har dai sai da mutanen gidan  fahimtar sun nemesa an rasa ne  dan duk sunfita haiyacinsu ." Ganin da mami tayi ya'yanta sun fita haiyacinsu yasa ta dauki wayarta ta soma neman layinsa kira daya tai masa ya dauka alokacin ana bude masa bayan mota zai shiga "barka da... "bana bukatar gaisuwarka "Kana ina? ta katseshi da fad'arhaka ?ina wani wuri !"tô ka dawo gida yanzu yanzu muddin baka son ka hadu da mummunar tashin hankali arayuwarka ".tana gama fadar hk ta katse kiran dole ya bada umarni a dauki hanyar zuwa gida dashi yana shigowa gbdy yan'uwansa sukayo kansa banda mrym dake rakube cikin farinciki dawowarsa "big sister aunty shahida ta zauna kusa dashi tana shafa gefen fuskasa tana kamo hannunsa me ciwo "hope kana Lfy ?yayi mata banza hannun suka tsurawa ido nad'e da bandages "dan allah adamcy ka dinga hakuri wannan maganar bai kai ace ka bar gida ka tare a guest house ba,  "dan rani wayo kawai wallahi wannan ba mutuncinka bane tô ita mrym meye nata laifin "? "Oh My god ! taya yarinya na had'ani da mahaifiyata zakice meye laifinta wallahi tana damun rayuwata sweetheart kuma na damuna akanta, kuma kullum mgn d'aya ya zanyi ne? dame zanji ne? bana sonta amman kun matsa sai dana aureta dole , kuna son na mutu ne ?duk yayi masu tmbyr a matukar rud'e gbdy suka girgiza masa kai alamun a'a ita kam mrym hawaye ne ke zuba a idanunta tana jin ciwon yadda yake iya furta kalmar bai sonta a gaban kowa "ka dubi allah ka duba lamarin maryam " what ! ni kun duba lamarina da zan duba nata ?ihu nake kamar mahaukaci amman bani da mai fahimtata acikinku bare ku taimaka min ." "Samu natsuwa adamcy ,yanzu me kake so?" mafarkina nake so !"muddin ana son wata taji dadina sai dai a nemo min ita, idan ba haka ba wallahi wallahi kowa bazai ji dadina ba acikin gidan nan , yadda zuciya take quna a kullum haka take son kowa yaji radadin da take ji, kun kasa samo min ita ,kun kasa yi min komai akai ,kun kasa fahimtata kun kasa min uzuri kullum maganar mrym marym !! ku dai burinku yarinyar taji dadin rayuwar aure ni kuma ko oho  Inpossible wallahi bazai yuwu ba sai dai mu taru muyi rayuwar qunci gbdy ." suka zuba masa ido kawai suna kallonsa cike da tausayawa "matuqar kuna son farincikina ku nemomin mafarkina ya qarashe mgnr yana huci sannan ya mike." " ina kuma zaka "ina bukatar na kasance ni kadai daga haka bai qara cewa komai ba kai tsaye step ya haye mrym ta juya tana kallon bayansa zuciyarta na bugawa da sauri sauri gbdy suka qaraso suka zagayeta "karfa ki yarda ki saka damuwa aranki muna sonki mahaifiyarmu tana tare dake me ye abun damuwa ?kai ta girgiza "yan'uwana bazaku gane yadda nake ji araina ba ,aunty zuciyata kamar ta fashe idan naji yana magana akan mafarkinsa da furta bai sona, idan ya zama dole ne sai ya furta ni ya dinga fad'a min ni kad'ai ciwo bazai dame ni haka ba wai har a gaban aunty abida ,rukkaya ,diyana ." In fact ya nunawa duniya ni din bakowa bace garesa hatta zumuncin dake tsakaninmu yayi watsi dashi ." "Kiyi hakuri komai zai zama labari wata rana "babu komai allah ya nuna min wannan ranar bari naje na kai masa wani abu yaci ta barsu tsaye ta nufi kitchen bayanta suka bi da kallo suna jinina girman hakurinta dan ko su bazasu iya daukar wulakancin nmj haka ba ,amman tunda ita haka allah yayita da hakuri sai su tayata da addaur allah ya qara mata hakuri ."tana qoqarin had'a masa abinci wayarta ta soma ringing ta duba taga mahaifiyarta ce dan haka tasa wayar a handsfree muryarta a sanyaye ta gaisheta "umma ina yini ?lafiya kalau maryam ya kike da wannan mugun mijin naki ?yana nan yana halin nasa ko ?"duk lafiya muke dagani har shi amman dan allah ummah kiyi hakuri ki daina kiransa da mugu yaya adam nada kirki fa kawai dan bai sona ne ." "Wannan shine dalilin da yasa bana son shi yanzu bai son jinina me zanyi dashi "tô ai shi só halitta ne umma amman ina sa rai wata rana zai duba lamarina da izinin allah ki tayani da addua,addua kam muna yi dan tun daakayi auren naku ban zauna ba wajen neman miki taimakon samun 'yanci a gidan miji ,yanzu haka ma ga wani taimakon nasa an amso miki daga zuru zan turo miki ta jirgi kije ki karbo da kanki acikin abinsa zaki zuba masa idan allah ya taimaka yaci wallahi sai dai wani ba wannan adamun ba sai yadda kikayi dashi maryam tayi sauri ta cire wayar a speaker tana waiga bayanta dan datasan mgnr da zai cigaba da fitowa bakin mahaifiyarta kenan bazata saka wayar a speaker ba." Ta sauke numfashi sannan ta maida wayar kunnenta ta rage murya sosai ta cigaba da magana "gsky ummah bana son nayiwa yaya adam wani abu tukun ya soni nafi son ya soni dan kanshi "tô shikenan zanyi amfani dashi tayi discounting kira tare da soke wayar acikinta ta kawo karshen maganar né da fad'ar haka dan ita bazatayi masa amfani da komai ba , taji ma da tarin zunubin dake kanta ta hada masa abinci akan qarami tray ta fito ta nufi hanyar d'akinsa bynta suka sake bi da kallo cike da tausayawa a hankali ta tura kofar d'akin ta shiga yana zaune a kasan d'akin ya tokare hannunsa yana kallon sama . yana jin motsin shigowa d'akin ya kalli kofar  ganinta yasashi jan tsaki yana kwar da idanunshi gefe ta karaso ta tsugunna kusa dashi jikinta da murya na rawa ta d'an saci kallon hannunsa mai ciwo sannan tace "ga ...ga abinci! " bai ce komai ba ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa da karfi "kayi hakuri da abinda ya faru wallahi bani da masaniyar faruwar komai da kuma nasan hkn zata faru wallahi bazan bari ba bazan ma sa bakina ba daman nayi haka né dan "ya waigo a fusace ya kalleta a kaskance hakan yasa ta kasa cigaba da magana zuciyarta na bugawa ganin bai yi magana ba yasa ta sake bude baki zatai mgn ya d'aga mata hannun tare da tsareta da idanunshi wanda hkn ya haddasawa zuciyarta shiga rudani da bugawa da sauri "kin kamu da sona ko ?tai shiru tana duban cikin kwayar idanunshi karo na biyu kenan daya furta mata haka sai dai ta kasa bashi amsa tmbyrsa ." "kina sona kuma shine dalilin da yasa kika dawo abar tausayi haka ba ? nan ma shiru tai masa dan batasan me zata fad'a masa ba "nonsense girl kawai wallahi kin cuci zuciyarki ke yanzu kinga dacewar mu da zaki kamu da sona ?tai saurin girgiza masa kai "ba.." bana só.."you are very stupid shut up iam talking you talking sai na kasheki da mugun duka taja bakinta tayi shiru tana sauke numfashi." Ya mike tsaye yana dubanta kamar zai had'eyeta da idanunshi "itama da sauri ta mike jikinta na kyar "ni zaki kalla kice baki so ?ta sake girgiza masa kai ." "better kin taimaki kanki da kanki ,kingan ni nan har abada bazan ta'ba ganganci barin ki zauna acikin nan ba "ya nuna daidai saitin zuciyarsa da d'an yatsansa ." " zan baki shawara kiyi gaugauwan cire sona aranki kamar yadda na ta'ba fad'a miki adam mallakin mafarkinsa ne idan ban sameta ba mallakin wata ce dabam amman bake ba "tunda ya soma magana tske jin tashin hankali mara misaltuwa" me yasa zakace haka yaya adam? daga ranar da ka zama miji agareni daga ranar na sanyaka acikin abinda yafi zuciyata da gangar jikina ,zuciyata ta haukace akan sonka ina jin ciwon kiyayyar ka gareni amman na kan kawar dashi domin na samu damar dasa soyayyata acikin zuciyarka ta hanyar maka biyayya "enough...! bana son jin maganar soyayya daga bakinki ai tunda kina iya shiga tsakanina da mahaifiyata kin kad'e a wajena domin wannan son wa ni kadai ya dace ban dake amman gashi an kasashi gida biyu "ya fad'a ya fusace ." "ban kwace maka soyayyarka ba mami tana sonka fiyye da komai kuma matsayinka na nan acikin zuciyarta ,bazata ta'ba canzaka da wata ba, watan ma ni ai ban isa na taka matsayinka a zuciyarta ba kuma duk wannan kulawar da kake ganin tayi karfi yanzu saboda kai ne saboda ..."please let me be alone ya fad'a yana juya mata baya cike da jarumta ya zuba hannuwansa duka cikin aljihunsa "out of this room now ya nuna mata hanyar fita ."shiru tai ta kasa motsa jikinta ."ganin hk yayi tunanin bar mata d'akin ya nufi hanyar fita ta biyosa da sauri tana cewa "d'an allah kayi hakuri kaci wani abu sai daya bari ta fita daga d'akin gbdy ya dawo da baya ya rufe kofar. cike da muryar kuka tace" ka yafe min banyi maka laifin komai ba wallahi ban had'aka da mahaifiyarka ba ni kaina bansan hakan zata faru ba wallahi dana san wanda zai fad'a mata alokacin dana hana bai ce uhmm ba bare uhmm ya bar jikin kofar yana jan tsaki tare da furta "nonsense!wani sabon kuka ta rushe dashi"maza masu sanyin halima baka barinsu haka ,bare miji irin naki dole sai kin tashi tsaye wajen mallakesa sannan zaki samu 'yanci agidan aurenki "maganar mahaifiyarta na karshe kenan a wayar da sukai yi d'azu  nan take taji ta yarda kuma zuciyarta ta amince zatayi amfani da maganin da mahaifiyarta zata aiko mata domin samarwa kanta kwanciyar hankali a gidan mijinta "ahankali taji an dafata ta waigo idanunta cike da ruwan hawaye "Mami ce ! "Mami dan allah ki fad'a masa cewar bani na hadashi dake ba, dan allah mami ki bari ya fahimce hakan " naunayen ajiyar zuciya ta sauke " na rasa me yasa adamcy yake son caza miki kwakwaluwa mami ta fada hk a fili "ita kuwa mrym kuka kawai take tana rokon mami ta fahimtar dashi "kukan ya isa haka zan fahimtar dashi duk da ba rarrashi ya kawo wajensa ba amman zan kwantar da kai saboda ke "yauwa mami na gode sosai dan allah ki lalla'bashi kar kiyi masa fad'a ta fad'a tare da share hawayenta "mrym ki daina yawon kuka ki dinga dauriya mijinki ba mutun bane mai damuwa da kukan mutun ko sanin mahamancin hk, jajurcewarki ita zatasa kiyi nasara akansa  ta runtse idanunta wasu hawaye masu zafi zuka zubo mata ". "nace kukan ya isa haka "tô mami kice ya bude kofar yaci abincin nasan tunda ya bar gidan bai ci komai ba amman sam sam yaki saurarata"kije for now nasan halin d'ana kema kuma idan da sabo ya kamata ace kin saba da halinsa bazai ce miki komai ba sannan bazai ci komai ba, ki bari zan fada masa komai zan fahimtar dashi baki da laifi kuma zan lalla'ba miki bazan masa fad'a ba ki kwantar da hankalinki naunayen ajiyar zuciya ta sauke sannan ta fara janjikinta ta bar wurin mami tai knocking tana kiran sunansa da kyar ya bud'e mata kofa. Ahankali ta tura kofar ta shiga ta tsaya abayansa bai juyo ba tasan yayi haka saboda fushin da yake daita ." Numfashi ta sauke tare da d'aura hannunta ta dafa kafad'ansa tana kiran sunansa "adamcy nah !kmr jira yake ya juyo ya zuba mata tsumammun idanunshi yanayinsa kmr zai yi kuka itama mami ganinsa haka ya karyar da zuciyarta domin ya zube ya fita haiyacinsa acikin kwanki hud'u kawai idanunshi duk sun rikid'e sun canza kala alamun shan sigari hannunsa mai ciwo ta kamo tana kallo nan take yanayinta ya sauya idanunta suka fara kawo ruwa .ganin haka ya rungumeta ajikinsa qirjinsa na bugawa da wani irin karfi sai da mami taji tsoron yanayin bugun zuciyarsa . ta zaresa ajikinta tana kallonsa hawaye ta gani a fuskarsa hankalin mami ya qara tashi wannan shine karo na biyu da taga d'anta na kuka a tun tasowarsa lallai adamcy baya son mrym ". "kiyi hakuri sweetheart ina 'bata miki rai hakika ban rike amanar da dad ya bani ba ki yafe min zuciyata ta kasa son mrym ki bani damar na auro wata please." nasani nasan baka sonta amman ina sa rai zaka sota wata rana ,ni ban hanaka qara aure ba ko kawo zabinka ba amman sai naga irin adalcinka ina son kasan mutunci maryam kasan daraja maryam ka bata kimarta da darajarta ta matarka ,ka bata matsayin mata acikin zuciyarka, ka yarda daita wannan shine burina kafin ka shigo da wata matar gidanka."adamcy maryam na da kirki tana da biyayya da hakuri ban maka zaben tumun dare ba na zaba maka abinda zaka yi alfahari ne ko bayan raina zaka yi alfahari daita fatana ka rike matarka amana na yafe maka na yafe maka na kuma janye fushina akanka allah yayi maka albarka allah ya azurtaku da samu zuria masu albarka ". Shiru yayi yaki amsawa da ameen "ina son maryam sosai Adamcy kai ma kuma ina son ka koyi sonta .."ya qara tsura mata idanunsa da sukai jazur "zaka min wannan alfarmar?zaka koyi sonta ?shiru yayi ya kasa furta komai "kayi shiru Adamcy ya kamata kace min wani abu ko zuciyata zata samu salama ta fad'a tana d'aura hannunta akan sumar kanshi yayinda hawaye ya cika idanunta ta rasa wani irin baqar zuciya garesa tun yana yaro take fama dashi idan ya tsani abu ya tsana kenan idan yace yana son abu shima haka ne, tasan da wahala ya so maryam kamar yadda take bukata. ta cire hannunta dake Kan sumar kansa ta tsurawa yatsun hannunsa ido hawayenta ne suka dinga diga akan nashi tafin hannun da sauri ya dago kansa ya sanya kwayar idanunshi cikin nata yana furta "why sweetheart me yasa zaki min haka ."? Hawaye ta cigaba da zuba aiko ya rude "wayyo allah na shiga uku ,mami ki taimakeni karki cigaba da zubar da hawayen nan idan dai ba so kike wani mummunar bala'i ya sameni ba "ya qarasa maganar cikin rawar jiki numfashi ta sauke ta janyo hannunsa mara ciwo ta zaunar dashi sannan ta zauna gefensa tana cewa "babu abinda zai sameka zakayi albarka da izinin allah domin kai ne komai arayuwata babu abinda zai sameka zan daina kuka amman kai ma kayiwa maryam adalci ka duba irin kulawar da take bani irin kulawar da take bawa yanuwanka da kowa naka ni mahaifiyarka ce na fi kowa sanin abinda ya dace da rayuwarka ka sake da maryam zata kula da rayuwarka dan dukkanin alamunta sun nuna tana sonka yanzu ,ganewa bakwa yi amman kun fi samun kwanciyar hankali a wajen matar dake sonku ,matan da kuke so kuma wahala suke baku ."shiru ATA yayi yana nazarin maganarta ." " kasan me yasa na had'a aurenka da maryam ?ya girgiza mata kai yana daura kansa a saman cinyarta ya natsu sosai ya bata dukkanin natsuwarsa "na had'a aurenku ne saboda ko byn raina maryam zata maye maka gurbina zata baka kulawar da uwa ce kawai zata baka, zata jurewa duk wani shagwa'ba da jin kanka,uwa uba hakuri gareta ,zatayi hakuri da duk wani iskancinka dan haka ina mai umartarka ka dauketa a matsayin mata zakaji dadin rayuwar aure daita". ta qarasa maganar tana shafa sumar kansa ya dago a hankali ya sake zuba mata idanunshi kamar zatai kuka "please sweetheart karki min haka karki bani umarni ,zanyi kokari na koyawa zuciyata sonta ta yadda zata bata matsayin mata amman ki bani lokaci ." ta numfasa taso ya fadi abinda yafi haka amman a hakan ma ta gode "na gode allah yayi maka albarka ta mike tsaye bari na turo maka maryam ta zuba maka abinci kasa ma cikinka ,kanshi kawai ya gyada mata tana barin d'akin ya sauke wani wahalallen numfashi yana tunanin maganganunta "ta ina zai fara bawa maryam matsayi mata ?" "matsayin mata da take nufi fa tana nufin wani abu ya shiga tsakaninsu kenan ?ya mike tsaye cike da sanyi jiki "tabbas abinda take nufi kenan idan dai haka ne ta ina zai fara ?a hankali ya shiga zariya acikin dakin yana ciza lip's dinsa at the same time yana hura hancinsa ." byn kmr minti biyar mami ta dawo d'akin hannunta rike da mrym tana bata umarni "maryam  zuba masa abinci" ta fad'a tare da samun wuri ta zauna kusa dashi tana dubansu adamcy nah bari mrym ta zuba maka abinci kaci ka d'an kwanta ka huta kafin zuwa anjima ka d'auki matarka ku wuce gida kaji masoyina ."kallonta kawai yayi yana mai tausaya mata " maryam ta zuba masa abinci ta janyo qaramin table gabansa ta ajiye masa tana satar kallonsa aranta tace "rigimamme kawai da baya son zaman lafiya ." yayi shiru kawai yana kallon abincin kafin ahankali ya fara tsakura babu laifi ya d'an ci kad'an ya ajiye spoon alamun ya koshi mami ta tsiyaya masa ruwa a glass cup ta bashi ya sha sannan ta mike idan ka tashi ka d'auki matarka ku wuce gida kanshi ya gyada mata  batare da yace uffan ba , ta juya har tayi taku biyu taja ta tsaya "batun hisham kayi hakuri kabar auta ta koma d'akinta zai yi magana tace "alfamar na nemar masa a bashi dama ta biyu stil bai yi magana ba ta fito ta bar maryam tana tattara wajen ."da yamma mami ta kira hisham yazo ya d'auki matarsa bayan tayi masu nasiha mai ratsa jiki ." haka ma maryam tabi mijinta suka wuce. gidan ya saura daga mami sai yayanta wad'an da suke shirin tafiya ." Akan hanyar su nana hauwa'u ta koma gida tafiya ce sukai tamkar kurame hassalima bata kalli inda yaya hisham yake ba ta juyar da kanta gefe tana kallon tsirarrun motoci dake wucewa akan titi saukar hannunsa taji akan nata wani irin yarrrr taji a gbdy ilahirin jikinta, sai dai bata juyo ta kallesa ba ta cigaba da kallon titi "auta !" ya kira sunanta yaushe rabon da ya kirata da wannan sunan ?sai daya sake kiranta sannan ta juyo da kyar ta zuba masa idanunta ya kwantar da murya sosai "kiyi hakuri da abubuwan da suka faru a tsakaninmu shiru tayi Kmr bazata yi magana ba sannan ta motsa labbanta tace "babu komai ,komai ya wuce ,"Kinsan ko wanene ba haka halina yake ba ." "Nasani shiyasa nayita mamaki wai yaya hisham mai tausayi da kulawa ne nake rayuwa dashi cikin fargaba da nadamar da tsoron kasancewata dashi yadda baka son auren nan haka nana hauwa'u bata só ,alfarma tayi ta sadaukar da farincikinta, na dauka yadda nayi zai sa na kasance masoyiyarka tare da tunanin zaka fi kowa jin dadi da sona amman sai naga sa'banin haka wallahi nayi mamaki yaya hisham ban ta'ba tunanin haka daga gareka ba". ta qarasa mgnr cikin rawar murya ya kamo hannunta ya tsarke cikin nashi" yana murzawa ahankali yana jin canjin yanayi a sansar jikinsa ,yayinda soyayyarta ke sake huda zuciyarsa "kiyi hakuri hisham zai dawo miki fiyye da yadda kika san shi a baya ,bazan sake yunkurin cutar dake ba ."wani sanyi dadi taji yana bin jinin jikinta ahankali ta dinga jin gurbin daya fara samu a zuciyarta yana qaruwa ." Washegari ATA na barin gida aka kira maryam sakonta ya iso take ta shirya ta fita batare da neman izininsa ba ta karbo magani cike da farinciki ta dawo gida ta kira mahaifiyarta ta sheida mata ta kar'bi sakon ,yini ranar cikin farinciki da murna maryam tayisa da yamma ATA ya dawo gida cike da kulawa ta tarbesa da abinci ,bai kalli inda ita da abincinta yake ba ya haye samansa wanka yayi ya sauya kaya ya bar gidan gbdy .hankalinta a tashe ta kira mahaifiyarta tayi mata bayani "umma ki tambaya ko zan iya zuba masa cikin abun shansa dan baya cin abinci sai coffe da ruwan gidan kawai yake sha?to shikenan sai najiki ." ***** Bangaren maryama kuwa zaman gida ya soma damunta yayinda subai'a tuni ta fara aiki da kamfanin Z&A dan haka ta fara neman aiki sai dai duk inda taje ba'a daukarta aiki tun abun baya damunta yazo ya fara damunta tayi tunanin tayi chart din ammar ko zai taimaka mata dan haka ta shiga what's app dinta tayi masa sallama ya bude amman bai bata amsa ba. ta sake aika masa still ya bude amman babu amsa dan haka tayi tunanin kiransa WhatsApp call bai dauka ba sai ma sakonsa ta gani "lafiya !?kiran me kike min ?"Jikina na rawa ta soma typing "dan allah oga ammar kayi hakuri akan abinda nayi, yanzu nasan nayi kuskure mai girma "ta tura masa." jin kad'an sai ga amsarsa ta shigo " bakiyi kuskure ba tukun sai anan gaba karki manta don't ever call me again or chart me "inna lillahi wa innna ilahi rajiun allah ka gani taimako nayi allah karka barni da iyawata kabi bayana akan dukkanin lamurana ." tun daga wannan rana maryam bata kuma wani sukuni ko walwala ba ,har mamakin kanta takeyi dan bata d'auka abun zai dawo ya dameta ba kullum cikin damuwa take da neman aiki bata wani cin abincin kirki gashi kowa ya gane halin da take ciki a gida sai dai kowa ya tambayeta sai tace bata da lfy ne aunty salma kam kirikiri take mata dariya tare da cewa "an gama boko anyi bautar qasa babu riba dole a zaman gida tare damu ." azumi da nafilflii kullum cikinsu take domin allah ya kawo mata mafuta da samu aikin, abun duniya ya ishi Aunty dan yar magana da take ma yanzu ta rage  Ta sake dawowa shiru shiru ga rashin aiki ga aurenta da yaya sadam na matsowa ranar monday ta shirya zata neman aiki aunty tace kar taje koina "me yasa Aunty ?"bazan iya kije ki dawo baki samu ba ki kwanta rashin lafiya nafi bukatar lafiyarki akan aiki ida ma zaki iya muje Asibiti a duba min lafiyarki dan wannna ramar ta isheni" muryarta a sanyaye tace "nifa lfy ta kalau "ina wani lafiya ana ?Kiyi hakuri aunty ki barni naje ." "Ni baki min laifin komai ba "to amman ai fushi kike dani Kiyi min addua ko zan samu aiki "kullum ina miki addaua amman dai yanzu kinsan kiyi wasa da damarki ta barwa subai'a aikinki ?nasani Kiyi min addua allah ya sake aramin wata damar "allah yasa a dace sai kin dawo allah ya tsare" jiki a sanyaye tace "ameen!"sannan ta fita yau din ma dai kamar ko yaushe bata samu tayi kukanta har idanunta suka kunbura damuwarta ta qaru wunin ranar cikin tsananin damuwa tayisa . yadda take cikin damuwa haka zuciyar ATA ta kasa samun sukuni duk inda ya motsa sai yaji zuciyarsa na luguden bugu da tunaninta duk inda ya motsa yana jinta a jikinsa da zuciyarsa ,wunin yau din wutar soyayyarta sai qaru yake a cikin zuciyarsa ya sauke naunayen ajiyar zuciya ya yunkura ya mike tsaye daga zaunen da yake yana gyara zaman yar saman suit dinsa ." Dakin dake manne acikin office dinsa ya shiga ya tsaya hannunsa d'aya rike da kugunsa yana qarewa makeken zanenta kallo "to ban zata daidai bane ko ya ?ya tambayi kansa yana zurfafa tunaninsa "amman kuma wannan fuskar nake gani acikin mafarkina "me zai hana kasa a nemo maka kwararrun masu zane su zana maka ita kaga nasu kwarewar ko akwai abinda zai bambamta da naka ?nan take ya amince da shawarar zuciyarsa ya fito yana kiran yaronsa seun cikin kankani lokaci ya shigo cike da girmamawa "yayi masa bayanin abinda yake bukata "amman sir me zai hana ka gwada masu zanen kamfaninka AGC mana "nasan dasu na buqaci wasu dabam ,kaje kayi abinda nasaka "okay sir ya juya da sauri ."yadda yake cikin damuwar rashinta haka itama ta kasance cikin damuwar maseefar rashin aikinta dake bibiyar rayuwata kukan data yini yi ne yasa kafin shida na yamman ranar jikinta yayi zafi tamkar garwashin wuta aunty ce tsaye akanta tana shafe jikinta da jikakke towel byn ta bata magani tasha ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 13 amatukar galabaice ATA ya qaraso gida zuciyarsa na hasko masa fuskar zanen mafarkinsa " mai yasa na qasa mantawa dake ?yayiwa kansa tmbyr yana shafa sumar kansa, gbdy yau din tunaninta ya hanani sukuni ya fad’a a fili yana fesar da numfashi mai zafi daga bakinsa ,qirjinsa kuwa banda bugawa da karfi babu abinda yake, ahankali ya shiga zagaye d’akin hankalinsa na sake tashi ,a tsakiyar d’akin ya tsaya rike da kugunsa yana ciza lip’s dinsa na qasa “mai yasa bazan manta daita na cigaba da rayuwata ba ?”ya wurgawa 'kwal'kwaluwarsa tmby " ban san me yasa nake ji araina kina cikin wannan duniyar ba yaja qaramin tsaki “what's wrong with my brain ?I have to stop all this nonsense.”ya fad’a yana cigaba da d’aga kafafuwansa. bayan kamar minti biyar ya tsaya cak yana sake kamo lips dinshi na kasa yana cizawa ahankali ahankali ya d’auki lokaci mai tsawo yana shawagi acikin d’akin sannan ya cire kayan jikinsa ya shiga wanka ya fito ya sanya kayan marasa nauyi riga yellow mai hannun hamles da farin wondo iya gwiwa , ya samu waje ya zauna a bakin gado zuciyarsa na sake hasko masa fuskar zanensa.” “ idan tunaninta ya sakashi gaba jin zuciyarsa yake kamar zata buga hakan yasa yaki sauka parlour ‘n gidan kamar yadda ya saba a duk sanda ya dawo .”tsaki yaketa já yana qarawa domin tunaninta na damun kwakwaluwarsa,idan a son ranshi ne baya son yana damun zuciyarsa da kowa i irin tunani yana nan zaune a bakin gado yayinda kafarsa daya ke kasan tayis d’ayan kuma ya tankwashe tare da dafe gaban goshinsa dake sara masa kad’an kad’an gefe guda kuma yana jin damuwar da ciwon abinda dakikiyar yarinyar nan tayi ,shi tunda yake babu wanda ya samu aiki da kamfaninsa yayi rejecting dinsa sai ita ,ai kuwa zata ga wahala ganin idanunta yana zaune maryam ta turo kofar d’akin ahankali ta shigo bakinta d’auke da sallama bai amsa mata ba haka zalika bai d’ago ya kalli inda take ba .” kusan minti biyar tana tsaye tana qare masa kallo sannan yaji sautin muryarta a sanyaye “baby sannu da zuwa !”ta fad’a ahankali tamkar wacce mako shinta Ke ciwo “ya d’ago a natse ya kalleta sanye take cikin kananan kaya wondo da riga maron colour mai ratsen fari ajiki yayinda jikinta ke fitar da kamshi hannunta rike da wani had’ad’den tray. bai amsa mata ba ,ya d’auke kwayar idanunshi akanta zuwa wani bangaren yana jan tsaki dan ya tsani sunan baby din da take kiransa dashi ,bugu da qari bazai iya jurar cigaba da kallonta ba, dan babu macen data isa ya tsaya yana kallonta .” sa’banin ita daya rigada ya saba da kallo irin nata indai tana kusa dashi to fa dukkanin idanunta da natsuwarta suna kanshi ne “ bata damuwa da duk irin wulakancin da yake mata hassalima ya fahimci dadin kallonsa take ji dan ya santa farin sani babu yadda zaayi tana tsaye haka agabansa idanuwanta ba akanshi suke ba .” daga sannu da zuwan da tai masa bata sake ce masa uffan ba ta ajiye tray hannunta ta soma hidimar zuba masa abinci bayan ta gama zuba masa ta sake motsa bakinta “baby ga abinci “!still bai ce mata komai ba sai ma haushi da ta sake bashi ta cigaba da kallonsa dan kallonsa ba qaramin jefata cikin nishadi yake ba ,kamar ta bud’e baki ta tambayesa meke damunsa dan ta fahimci yanayinsa na yau ya canza fiyye da sauran lokutan daya saba kasancewa cikin miskilanci amman ta qasa tmbyrsa sbd gudun abinda zai je yazo .taga ya sake kallonta amman sai ta qasa d’auke idanuwanta akanshi duk da ta fahimci shi hakan yake buqata daga gareta .”madadin ta d’auke kwayar idanunta kamar yadda yake buqata sai ta durkusa gabansa ta d’auki glass cup ta had’a masa coffe ta mika masa “baby ga coffe ka sha nasan zaka fi buqatarsa “. a matukar zuciye ya kar’bi cup din hannunta ya saita ta dashi zai kwata mata ruwan zafi tayi saurin zaro ido tare da yin gefe ,glass cup din ya samu bangon d’akin, nan take ya tarwatse a qasa , ya mike a fusace sauran kad’an ya taka wani bangaren na glass cup din dan har kafarsa ta sauka akan kwalba maryam ta saki qara mai sauti dole ya d’aga kafarsa Ya koma ya zauna tana dafe goshinsa .ahankali ta juya ta fita da sauri bata jima ba ta dawo ta durkusa ta tattara dukkan wajen ta mike tana dubansa “dan girman allah ka dinga bin komai ahankali kada kajiwa kanka ciwo “ ta furta cikin wata irin murya mai sanyi da tausasawa “muga kafarka allah yasa bakaji ciwo ba yaji tana fad’a “ya salam wannan wata irin mayya yarinya ce haka? ita sam bata damuwa da wulakancinsa ,har sai zuwa yaushe ne wuya zai sa ta gudu ta fita cikin rayuwarsa?”yana son ta gaji dan kanta ,yana son hakurinta ya qare ta gudu da kafafunta ba sai ya sallameta ba amman da alamun shine zai gudu ya barta .” “bai ankara ba yaji ta kamo qafarsa data fi tunanin ita ce ta kusan taka kwalba ta sanya tafin hannunta karkashin tafin qafarsa ta soma murzawa ahankali “Alhamdulillah babu abinda ya sameka kamar wanda ya farka daga wani mummunar mafarki ya fixge qafarsa da mugun sauri yana huci. numfashi ta sauke ta mike tsaye idanunta na kanshi miniti biyu tsakani ta juya adaidai lokacin da wayarsa ta soma ringing ta d’an rage tafiyarta ya kai hannu ya d’auka ya manna a kunnensa “yaakayi ammar ?ya fad’a yana furzar da numfashi ,dan girman allah bana ce ka rabani da maganar yarinyar nan ba? na rantse da girman allah zamu samu matsala da kai mutuqar baka rabu dani ba ,makaho ne ko me ?maryam ta kasa cigaba da tafiya ta tsaya cak zuciyarta na karkarwa “eh haka né nasa a nemo min kwararun masu zane “ban gane na fara ganinta kafin na anemo masu zane ba ?”dan allah share yarinyar nan kwata kwata banason ganinta “wace yarinya ce wannan da yaya ammar ya damesa daita ?tayiwa kanta tmbyr yanayinta na canzawa lallai akwai buqatar taga wannan yarinyar .” ahankali suka cigaba da tautauna can yace “dolen dolalo muna nan a yadda muke taki zuciya ta gudu ,wallahi ban soma jin komai akanta ba kuma bana fatan na so wannan yarinyar “ wannan magar da yayi ce tayi sauri dawo daita daga d’an tunanin da kwakwaluwarta ta tafi na wuncin gadi .jiki a sanyaye ta cigaba da sauraronsa “kai fa na fahimci baka son kaga ina cikin kwanciyar hankali ,wannan ba matsalata bace dan ni har yanzu ban maidaita matsayin mata ba ita ..”tun kafin ya qarasa ta fice da sauri idanunta na kawo ruwan hawaye bata san me suka cigaba da tautauna ba “amman kalma d’aya zuwa biyu suka fi tsaya mata a kahon zuciya “bai sonta da kuma tayin auren da yaya ammar yake masa “anya kuwa bazata kai qarar yaya ammar wajen mami ba ta taka masa burki ?akan wani dalili zai dinga tursasa mata miji alhalin tana iyakar qoqarin taga ta shawo kansa sun zauna lfy?amman kuma da tayi tunanin hakan zai iya janyo mata gagarumin matsala da shi ta fasa gara ta nemi yaya ammar din tayi magana dashi .” Bayan awa d’aya da wasu mintuna ta sake dawo d’akin ahankali ta qaraso ta tsaya nesa kad’an dashi ta d’auki kallonsa gabad’aya yanayinsa ya koma na damuwa ,ta kalli abinci data kawo masa ga dukkanin alamun bai ci ba ,amman dai ta bud’e taga bai ci din ba kamar yadda tayi zato har yayi sanyi “me yasa bazaka barwa allah komai ba ?ka sani duk duniya nan idan suna son zamammu ma’aurata ida allah bai hukunto hakan a tsakaninmu ba bazai kasance ba ,haka duk kinka da auren nan idan allah yaso mutuwa ce zata raba mu .idan kuma allah yayi iya rabon zama ne atsakaninmu dole za rabamu karka manta yadda baka son auren nan amman allah ya qaddara sai da akayi .” Tai shiru tana dubansa sam bashi da alamun zai kalli inda take bare yace wani abu ,tunani rayuwarsa kawai yake ta ina zai cigaba da zama daita bai ta’ba jin komai akanta ba ,shikenan mafarkinsa ya kasance karya ne kamar yadda aka sha fad’a masa dan da gaskiya ne yadda yake qoqarin neman princess daya sameta “nasan na dameka da magana kayi hakuri sannan dan allah kaci abinci .”shiru ne stil ya biyo baya bata ji komai aranta ba dan wannan yana cikin halinsa rashin son magana ta numfasa tana cigaba da kallonsa idanunta cike da ruwan hawaye .“dan allah kayi hakuri kaci wani abu ,rashin cin abincinka zai iya haifar maka da mummunar damuwa kuma bashi bane mafuta agaremu dan allah kaci wani abu tayi mgnr muryarta can kasa sannan cike da rawa .” sai lokacin ya cire hannuwansa dake sarke cikin juna ya d’an kalleta ,gabad’aya ta dawo kalar tausayi amman ko kad’an bai ji wannan tausayin ba acikin ransa .”har sanda ta cigaba da magana “nasan baka yarda da wannan aure ba ,sannan baka sona amman at least dan allah ka boye wannan rashin qaunar da kake min a idanun mutane, idan ya zama dole sai ka nuna ka nuna shi atsakaninmu ,saboda samun kwanciyar hankalin mami ,aunty shahida da sauran yan’uwana bana son na gansu cikin damu “.“I can’t do it and I can’t accept this marriage ban tsara rayuwata dake ba gbdy bakya cikin tsarin rayuwata.” ya katseta ta hanyar fad’ar haka “why sweetheart ?” me yasa kike son tursasa zuciyata?shiru tayi tare da runtse idanuwanta hawayen dake boye cikin kwarnin idanunta suka samu nasara zubowa,ba tayi yunkurin sake cewa komai ba ta bude kular abinci ta zuma masa wani ta mika masa “ya adam eat your food zan juri komai amman bazan iya jurar rashin cin abincinka ba .” kin amsar plet din hannunta yayi dan baya ji zai sauko haka cikin sauki ya rungume aurenta never yatsan hannunsa ya kai ya nuna mata bakin kofar fita “please leave i don’t want to see your face “ya furta a tsawace “ya Allah ta furta a fili tana sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ta cigaba da kallonsa fuskar nan nashi a d’aure kamar koda yaushe,”amman yaya ..”I said leave …”ya sake nuna mata hanyar fita daga d’akin maryam kam gbdy ta rikice ta rasa abinda zatai jiki a sanyaye ta mike har tayi taku biyu tajiyo sautin muryarsa a kasalance tankar bashi ya gama rashin mutun ci ba “ki d’auke wannan banzar abincin naki !” lumshe idanunta tayi tana mai had’eye kololun bakincikin daya tokare mata qirji ta dawo ta durkusa ta d’auki tray ta fito ta shiga d’akinta .” A fusace ta dangwarar da tray a qasa ta d’auki wayarta ta soma neman layin mahaifiyarta kira d’aya ta d’auka “Umma akwai matsala fa, ta fad’awa mahaifiyarta haka cikin tashin hankali da kidema.” “Akwai matsala kamar ya“?”yaya Adam fa yau ma bai ci abincin ba ,coffe ma dana had’a masa ya kwa’be ban san me zan yi ba kuma “ta fad’a tana maida dubanta ga kofar shigowa d’akinta cikin alamun damuwa sakamakon jiyo motsi muryarsa can qasa tace “ummah ina zuwa naji kamar motsinsa ta bud’e kofa ta leko shi din ta hango yana taka step da kyar kamar mai tausayawa step , wani dogon ajiyar zuciya da numfashi ta sauke alokaci d’aya “shine ya fito”ta fad’a tana komawa cikin d’akin “okay karki damu kullum idan zaki masa tayin abinci ki tabbatar kin saka masa wannan magani ni dai burina yaci ko spoon d’aya ko ya sha acikin abun shansa ,wallahi maryam a yadda nake jin bakincikin abinda wannan mijin naki yake miki matsawar bai zama naki ba zan iya kawar dashi daga doron duniya cikin ruwan sanyi kowa yayi asara ,muddin bazaki mallakesa ba gara kowace mace ta rasashi .” da tarin mamaki maryam ke sauraron mahaifiyarta bakinta na rawa tace “a’a ummah banason!banason na rasa shi “tô meye amfanin ke baki samesa ba wata can tazo daga sama ,bari na fad’a miki abinda baki san na sani ba na samun labarin yadda yake son yarinyar mafarkinsa kuma kullum burinsa da adduarsa akanta ne .”ummah ta d’an yi shiru yayinda maryam cike da mamaki tace”wa ya fad’a miki haka ?”bangane waya fad’a min ba maganar duniya yana boyuwa né ko kin d’auka duk abinda ke faru bani da masaniya né ?tun daga lokacin da kka furta min kina son adam na maida hankalina kacokan akan sanin halin da Kike ciki dashi karon kanshi adam din ,dan haka idan bakya son ki rasashi kiyi duk dabarar da zakiyi yaci maganin nan ya zamo naki ke kad’ai ,ina son ki juya adam ,ina son ki saukewa adam jin kanshi ina son duk sanda zan shigo lagos jiniyar motocinsa né zasu tarbeni ,ke ina son na shigo gidansa cikin nuna isar ni uwar matarsa ce “.sun d’an jima suna tautaunawa umma na koyar daita hanyoyi da dabaru tare da yadda zata kwantar da kai ta samu yaci abincinta .” Kwanaki biyu kenan aunty ta rasa gane kan maryama haka umma da habib har ma da sadam sosai suka d’aga hankalinsu dan haka ranar monday tun da safe umma ta shigo bangarensu tace ta shirya suje asibiti maryam ta kalleta a marairaice tace “lafiyarta kalau fa !umma tace “ke dai ki shirya muje a duba min lafiyarki hankalina yaki kwanciya, dan wannan rashin lafiyar bata rashin samun aiki bane kawai akwai abinda ke damunki “.maryama ta mike da kyar ta shirya cikin doguwar riga milk colour tayi Roling din kanta da mayafin doguwar rigar ta sanyawa qafafunta takalmi flat.” ita dai aunty idanu ta zuba masu har suka fice maryama naja qafafuwa umma da yaya sadam da habib na biye daita har bakin titi suka rakosu sai da suka shigarsu mota sannan suka dawo gida zaman jiransu ”. Kai tsaye asibitin mayfear dake oke koto suka nufa umma tayiwa likita bayani yadda maryama take ji sannan likita ya bukaci ta basu guri fitar ummah yasa likita tambayarta yadda take ji “kasala nake ji sai qirjina dake min nauyi ga ciwon kai mai tsatsanani sannan zuciyata na min ciwo likita ya gwaggwadata sannan yace “kina yawon tunani ko ?tayi shiru tana nazarin maganarsa can tace “eh to bazaa rasa ba “.tunanin me kikeyi da qarancin shekarunki haka ?muryarta a raunane tace “ba komai ! ya kalleta na second biyu sannan ya d’auke kanshi yana rubuce rubuce tare da cewa “karya ne kina tunani domin tunani ne ke kawo duk abinda kika lissafa” shiru tayi ta rasa mai za tace likita ya dage lallai sai yaji damuwarta .” numfashi ta sauke mai karfi tace “kawai d’an damuwar rashin samun aiki ne nan tayi masa bayani kad’an acikin damuwarta likita yace “to shikenan ki daina yawon tunani kisa allah a gaba ya rubuta mata magunguna suka koma gida da addua da rarrashin ummah da aunty tare da yaya sadam dan yanzu kullum yana tare daita yana bata kulawa har mamakinsa take kafin ya fita office zai shigo ya dubata haka idan ya dawo zai shigo daga shi har mahaifiyarsa suna bata kulawa wanda hakan yasa maryama ta dawo daidai ta cire zance samun aikinta aranta ta maida hankalinta akan zane .”ranar wata lahadi tana zaune a bangaren ummah suna hira suka jiyo sallamar subai’a ahankali ta d’ago idanuwanta ta saukesu akan kofar shigowa tana kallon subai’a tsaye, sanye cikin wasu hadaddun kaya riga da siket tayi rolling kanta da mayafi baki kafafunta sanye cikin baby shoe masu shegen kyau hannunta rike da leda kana kallonta zaka fahimci rayuwa ya sauya mata daman kuma idan Z&A suka d’aukeka aiki suna baka kudi masu yawa ka fara kimtsa kanka bare ita matsayin da take tasan zata samu da d’an yauwa .” hakan nan taji wani abu ya tsarga mata da sauri tayi qoqarin kawar dashi acikin zuciyarta dake bugawa da karfi ta sakar mata murmushi wanda suka bayyana wushiyarta sama da qasa .”ummah ma ta saki fuska tana “cewa subai ce a gidanmu yau .”?marhabun lale da zuwa “cike da farinciki subai’a ta qaraso ciki ta durkusa har kasa gaban ummah tana cewa “nice ummah ina yini ?lafiya kalau subai ya mamanki da kannenki ya aiki kuma ?alhamdullahi mun godewa ta mike tsaye ta zauna kusa da maryama da idanunta ke kanta har lokacin ga wani murmushi da yaki daukewa akan fuskarta .subai ta kamo hannunta cikin nata “daga wajen aunty nake tace kina nan ya kike ya kwana biyu ?lafiya qalau subai’a nayi kewarki sosai ,wallahi nima kina raina kullum da tunaninki nake kwana nake tashi amman yanayin aikin dana iske a office babu sauki .” maryama tayi murmushi tana cewa “wallahi subai’a idan na ganki cikin farinciki sai naji dadi a raina ”na gode kawata ina alfahari dake ta kalli ummah “umma ki tayani godiya a wajen kawata ta sadaukar min da aikinta “allah ya taimaka ai yiwa kai ne subai’a allah ya bata wanda yafi wannan amman maryamah ta nunawa duniya cewa ita mai qaunarki ce ummah ta furta tana dubanta .”Sosai kuwa ai bazan ta’ba mantawa daita arayuwata ba allah ya bar mana zumunci mu har ya’ya na haifi mace ta haifi nmj mu had’asu aure ummah tai murmushi “to allah yasa muna da rai da lafiya maryama ta mintsine cinyar subai’a tana cewa “dan son kai kece zaki haifi nmj ni kuma mace salon ki dinga kwacewa d’ana yan kudadensa subai’a ta sosa inda maryama ta mintsineta tana dariya “to shikenan ni na yarda zan haifi nmj ai duk ya’yana né atare suka rungume juna cike da farinciki .” bayan su natsa maryama ta mike ta kawo mata ruwa da abinci tare da janyo ledar data shigo dashi tana cewa “kawata me kika kawo min né ?subai’a tace “bud’e kigani” ta bud’e mayuka ne set da turaruka masu yawa har da pad aciki ta saki murmushin jin dadi“tun kafin maryama tayi mgn tace” duk naki ne kawata .maryama ta dan zaro ido “kai subai’a na kuwa go ..”no maryama kin wuce haka a wajena me ma nayi miki da zaki gode min ?maryama ta mikawa umma ledar ta duba itama godiya tayi kuma yabawa subai’a sosai .”ahankali subai’a take cin abinci suna hira da maryama a qalla sun d’auki minti talatin zaune cikin parlour’n umma sannan subai’a ta kalli maryama a karo na sau babu adadi “kawata kinsan karfin zuwanah yau din nan kuwa ?maryama ta girgiza mata kai alamun a’a.” “mr ATA mai kamfaninmu yana buqatar kwararrun masu zane a kamfaninsa na AGC shine nace nazo na fad’a miki ko zaki shiga tsawu masu neman aiki akarkashinsa?”why not ?me nake jira ?to ai kuwa sai shirya zuwa da samfurin zanenki kiyi sumit ta haka ne zaa tantance sosai tayi mata qarin bayanin yadda tsarin yake “kai gsky kawata naji dadin wannan labarin da kika zo min dashi na gode sosai,dan allah ki daina ai babu wannan tsakaninmu “na ma yi tunanin ko mr ammar ya fad’a miki ,wallahi ko d’aya bai fad’a min ba ai fushi yake dani .”fushi kuma ?”akan me zai yi fushi da yar gaban goshinsa ? “manta dashi kedai thank you so much I really appreciate “ko akan kin bar min aiki ?kai nasan ma saboda shine yake fushi dake ,”nace ki manta dashi muyi wata hirar yadda maryama ta tsinci kanta cikin farinciki haka ma ummah har murnata taso tafi ta maryama sosai ta sake sakankancewa da subai’a lallai itama kawar arziki ce daman sai hali yazo d’aya ake kawance ummah ta tashi ta shiga ciki domin ta basu waje .”hira ce ta barke sosai atsakaninsu sosai maryama taji dadin zuwan subai’a sunyi hira mai mahimanci da subai’a dan bata boye mata komai ba akan aurenta da yaya sadam aiko tayi murna tare da mata fatan alkhairi” sai laasar sannan subai’a ta mike tayi masu sallama ta kama hanyar zuwa gida.” Zaune maryama take a d’akinta tayi nisa a zanen samfurin da zata gabatar a A.G.C ta jiyo sautin muryar aunty tana kiran sunanta “Ina zuwa aunty “ sai dai shiru bata mike ba ta cigaba da zanenta aunty ta shigo d’aki ta mika mata cup din tea” na gode my world best kamr Kinsan ina bukata “ don’t worry my life is for my princess. aunty ban san irin son da nake miki ba wallahi ina jin kamar na fasa auren nan na cigaba da zama dake .”thank you so much my princess nima zanyi kewarki sukai shiru na wani lokaci yayinda maryama ta cigaba da zane .” “ maryama !” da sauri ta d’ago daga abinda take ta tattara hankalinta dan duk sanda mahaifiyarta ta kirata da wannan sunan abu ne mai mahimanci zata fad’a mata “nan kusa zakiyi aure my princess Kinsan rayuwar gidan aure ba kamar rayuwar gidan iyaye bane ina son ki sawa ranki cewar lallai sai sadam ya yarda zakiyi aiki sannan ki amince da aurensa da zuciya d’aya sannan ki sonshi har cikin zuciyarki .” Maryama tayi shiru tana cigaba da kallon mahaifiyarta .”me zai hana ki hakura ki ajiye aikin ki rungume rayuwar aurenki “wani dogon naunayen ajiyar zuciya ta sauke “aunty kina son aurena da yaya sadam kusan duk kinfi sonshi akan sauran wad’an da suka nemi aurena a baya ?”sosai kuwa my princess ina son ki auresa , mahaifiyarsa ta taimaka min arayuwa ,mahaifiyarsa mutunce da kirkinta ya wuce misali ,bancin allah da ita da yanzu ban san makotana acikin gidan ba ,ta tsaya min ta tsayawa ya’yana ta yanto min ya’yana daga bauta nasan bakisan dalilin da yasa aunty salma da hassana suka daina bautar dake ba ?itace silar wannan ta kwatar min ‘yancinki wallahi ko yanzu na mutu nasan ruhina zai samu salama tunda gabadaya kulawarki zata koma qarqashinta .” ta qarasa maganar hawaye na cika idanunta .” shiru sukai gbdy babu wanda yace uffan daga aunty har marayama kafin daga bisani maryama tace “ amman aunty taya zan bar aikina dana rayu dashi idan ma na hakura da aikin office aikin zane fa ?ban san ya zanyi ba bayan rayuwar nan babu tabbas “ amman shikenan aunty karki damu zanyi komai akanki haka qaddara rayuwata tazo yaya sadam yazo cikin rayuwata ba dan ina sonshi ba na sasadaukar da rayuwata zan auresa yanzu kuma ya zo ya rusa min komai nawa ,gbdy yayi distroyen rayuwata matukar bai barni nayi aikina ba “ta ajiye pencil din zanenta tasa hannunta tai tagumi tana kuka.”kuka take sosai har da sheshekan nan da nan hankalin aunty ya tashi “ki daina kuka please!” me zanyi aunty ?”me zanyi daya wuce kuka tund bazan iya ja da dukkanin umarninki ba “. hawaye ya zubo ma aunty ,lokaci daya ta tuno mahaifinta da mahaifiyarta irin gwagwarmayar da suka sha akan karta auri mahaifinsu amman taki masu biyayya ita kuwa wani aikin alkhairi ta ta’ba yi arayuwarta da allah ya bata ya’ya kimtsasu masu gudun ‘bacin ranta ?tayiwa kanta tambaya tana mai fashewa da kuka” nan kuma hankalin maryama ya qara tashi ta kai hannu tana goge mata hawaye “please aunty ki daina kuka akaina wallahi duk abinda kike so shi zanyi bazan ta’ba bata miki rai ba “ zan miki biyayya amman ina neman alfarmar agurinki ?aunty ta kamo hannunta ta rike gam cikin nata “komai kike so my princess zanyi miki shi “ki kai mu wurin danginki ina son naga family’s dinki ki amince aunty dan allah ko sau d’aya ne mu sansu .”numfashi aunty ta fesar kawai tana runtse idanunta “ bilkisu rayuwa babu tabbas ki koma ga iyayenki ki rungume iyayenki da qaddararki bawa baya wuce qaddarasa na ari bakin gbdynmu ki yafemu bilkisu muma bamusan qaddararki bace auren hussein ,da dukkaninmu muyi biyayya ga allah ,da bamu jayayya ba hukuncin allah ba, ina mai baki hakuri kiyi hakuri ki dawo garemu allah kuma ya baki ikon cinye jarabawarki maganar babbar yayarsu kenan wacce suke uba d’aya alokacin da take chart din zuciyarta a bushe take bata jin zata koma garesu amman yanzu ita kanta tana kewarsu .” tana son zuwa garesu amman bata san me zata tarar daga iyayenta ba ,”aunty kin min alkwarin zamuje kafin bikina ?ta gyada mata kai tana dubanta ,maryama ta matso kusa da mahaifiyarta tana goge mata hawaye” ina sonki mamana “nima ina sonki sarauniyata “ta fad’a tana shafa sumar kanta da suka zubo zuwa gadon bayanta .” ****** Zaune ATA yake a parlour’nsa tare da abokansa kuma yan’uwansa shawul,mb da salim hira suke amman shi jifa jifa yake sanya masu baki “qarar takun takalmin maryam ne ya janyo hankalinsu wani hill ne mai shegen tsini tasa wanda ya qara mata tsawo daman kuma haka gabad’aya takalmanta suke bata da silipas sai na yawo acikin gida da bayi sarai ATA yaga tahowarta ta qasan idanunshi itama ta lura da hakan amman kuma sai take ganin kamar ba gaske bane , dan yadda yayi din bazaka ta’ba cewa ya kalleta ba .a natse ta qarasa saukowa fuskarta a sake ta gaishe dasu “sannuku da zuwa ina yininku ko ina kwana zance dan ban duba lokaci ba na sauko ?lallai yar mami kinji dadin aure to ina yini muke “inji cewar mb shawul yace “wannan mijin naki ne zai yarda azo masa gida da safe ai wallahi da sai ya tafattakemu.” gabad’ayasu suka dariya ta d’an saci kallonsa taga ko kallonsu bai yi ba danne danne kawai yake a wayarsa tace “a’a karku yiwa mijina sharri babu wani fatattakarku da zai yi ta fad’a sannan ta samu waje ta zauna kusa dashi sukayi mugun daf da juna da zata qara taku guda zata iya masauki a faffad’an qirjinsa shawul ya kalli salim yace “lallai yarinyar nan wuyanki yayi kauri har kin soma shigar masa ?.” “ba dole ba miji ai ba wasa ba” zaro idanu sukai duk hirar da suke ATA yana jinsu amman bai ce uhm ba bare uhm uhm sai ma wani kololon bakinciki daya tokare qirjinsa yadda ta wani saki baki “yaya bello bari naje na shirya maku dining na dawo “ta yunkura ta mike ta soma taku su kuma suka cigaba da kallon ATA mb yace “dan allah dan annabi abokina ka sausautawa yarinyar nan haka “me nayi mata ?ya tamnayesa batare daya kallesa ba ,bansani ba !kai ka iya wulakanta ya’yan wasu amman baka son ayiwa taka ai wallahi hisham yayi min daidai da yake cin kaniyar auta “au kaniyarta yake ci har yanzu kenan ?ya fad’a tare da kallonsa a fusace “shiru mb yayi “tmbyrka nake kayi shiru kabani amsa kafin naje na samesa yanzu “to sarkin zuciya kwantar da hankalinka maganar da né numfashi ya sauke “ko ma nene tunda ka furta akwai kamshin gsky dole na ziyarci gidan “. “Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun “dan girman allah kayi hakuri kayi zamanka tare da matarka ba sai kaje ka d’aga masu hankali ba ,yayi maganar kamar zai fashe masa da kuka ganin yadda ya koma kamar ba soja ba yasa ATA yace “nonsense !kai wallahi ko kasuwanci bai kamaceka ba bare aikin soja ni ban san yaakayi aka daukeka aikin soja ba ,mutun kamar mace.” gbdy suka sa dariya shi kuwa ATA bai dara ba “ya zanyi ai dole na kwatar da kai nasan halinka ne , haukanka bashi da magani yanzu sai ka tashi hankalin kowa “suna nan zaune maryam ta dawo tana cewa “kona kawo abincin nan ne ?yaya salim yace kawo kawai uwargida sarautan mata the only first lady Adam tariq” nan da nan annurin fuskarta ya sake bayyana yayinda annurin fuskar ATA ya d’auke qaramin tsaki yaja yana maida hankalinsa kan wayarsa ya cigaba da danne danne.” Cikin kankanin lokaci ta cika masu gabansu da abinci da kayan fruit kala dabam dabam haka lemuka yadda take zuba kamshi haka girkinta ke zuba gamshi ta dan suguna ta fara zuba masu mb yace “had’a min da abokina mun kwana biyu bamuci abinci tare ba aiko murna ya kamata dan tasan da wahala bai ci ba,dole mb zai tursasa yaci ko babu yawa ,ta godewa allah data barbade abincin kafin ta kawo gabansu abinda ake so wanda daakayi aikin dominsa yaci ko yaya ne shikenan bukata ta biya .”maryam ta goge gun da abincin ya taba zuciyarta fess sai sannu suke mata amman shi ATA sam bai kula da ita ba ,ta juya domin dauko hadin salad shawul ya kalli abinci ya hadiye miyo yana cewa "kai mutumina,irin wannan liyafa haka,gsky kana cin dadi allah yayi da rabona ne shi yasa muka zo"kanka ake ji sarkin kwadayi,yi inji cewar salim.” Ta dawo a natse ta zuba masu hadin salad fuakarta dauke da mayalwacin murmushi sai dai ta qagu ta kammala ta bar gun, tun dagowar farko ta lura da yadda ATA yake faman zabga mata harara da sauri ta bar gurin ta samu waje ta zauna akan d’aya daga cikin kujerun dining .da kyar da rarrashi mb yasa ATA ya fara qoqarin cin abinci tana zaune rike da wayarta amman hankalinta kacokan yana wajensu tana Allah Allah yaci ko loma daya ne tana kallo ya kai spoon bakinsa wani boyayayyen ajiyar zuciya take qoqarin saukewa sai dai kafin ta sauke taga ya furzar da abinci yana kallon inda take zaune .” a fusace ya soma zuba mata ruwan bala’i “zaki kashe mutane ? ai daman nasan babu komai acikin girkinki sai hauka haka ake girki .”?cool down ATA me ya samu abincin nan ?bana son rainin hankali kai yanzu zakace bakaji abinda ya samu abincin nan ba ?”uhm dan yaji ne kad’an amman wannan ai norma ne bazai sa kar aci ba. tsaki yaja ya fara danne danne wayarsa text ya turawa auta cikin kankani tayi masa reply dinsa dan hk batare da bata lokaci ba ya soma neman layin mahaifiyar maryam tare da saka wayar a speaker dan wannna karon uwarta zai kira ba mahaifiyarsa ba, yadda mahaifiyarsa ke biye mata tana d’and’anan bakinciki haka uwarta zataji yau .” "hello Adam ya kake ? " muryar mahaifiyar maryam ya bayyana” inna ilaihi wa inna ilahi rajiun maryam ta furta ba ita ba hatta su mb sun shiga tashin hankali mai tsanani nan take mb ya girgiza masa kai alamun kar yace komai dan ya fahimci rashin mutunci yake son yi amman ina ATA yayi kamar bai gansa ba " ammm yarinyar nan taki aure aka kawo ta gidan nan ko kisan kai ?"a matukar razane maryam take kallonshi tare da d’aura hannuwanta bisa kai cike da tashin hankali ta juya sai kuma ta dawo ta tsaya ta maida kanta qasa yayinda tunin idonta suka canza kala sakamakon qwallar data soma dan taruwa mata.” rashin mutuncinsa ya tashi daga kanta ya koma Kan mahaifiyarta kenan ?”fatanta allah yasa kar mahaifiyarta ta biye masa .” cikin faduwar gaba umma tace”Adam ina da baki yanzu amman me ya faru me maryam din tayi haka ? ta tambayesa tana hadeye damuwarta " wannan shashar yar taki ce zata kasheni da yan’uwana da yaji mai mugun azabar zafi ga maggie daman can baki koya mata yadda ake girki bane kuka turota gidanmu tayi mana babakere har aka samu damar makala min ita gashi zata kasheni ?ajiyar zuciya ummah ta saki "kasan yadda ka bani tsoro kuwa ?yayi mata banza yana hura hanci “wallahi na d’auka wani gagarumin laifi tayi da yayi kamanceceniya da kisan kai a she just akan yaji yayi yawa ne kake wannan hauka?” “what !? eh !hauka mana menene aciki dan yaji yayi yawa cikin abinci ?nan da nan jikin maryam ya kama rawa bata san sanda ta qaraso kusa dashi ba tana cewa “umma dan Allah! ke rufe min baki anan idan Ke zaki dauki iskancinsa dan kina son zama dashi ni ba son shi nake ba kuma ba qaunar zamanku dashi nake ba bare na lallabashi ,tunda aka haifesa ya girma yake cin yaci a gidan uwarsa bai yi complain ba sai yanzu ?ko sau nawa muke cin abinci uwarsa mai mugun yaji kamar zaa bawa mutun maita bare nasan duk zabga yajinki cikin abinci bazaki taba kai uwarsa ba “.wani irin mugun kallo ATA yayi wa maryama yana qoqarin damko wuyanta .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 14 Da sauri maryam taja baya hankalinta na sake tashi yayinda MB yay sauri ya shiga tsakaninsu yana shafa qirjinsa alamun ya kwantar da hankalinsa inda sautin muryar umma ya cigaba da fitowa cikin munanan kalamai masu zafi “yaji da maggie ne kawai suka yi yawa cikin abinci ka wani d’aga wa mutane hankali , tana sane zata aikata hakan ne ?” babu wanda ya wuce ya samu irin wannan problem din a girki ,zai iya faruwa akaina ,zai iya faruwa akan uwarka hakazalika zai iya faruwa akan kowace mace “.rawar da jikin maryam yake ya qaru taji qafafuwanta suna barazanar kasa d’aukarta lokaci guda taji zuciyarta na barazanar tarwatsewa “shikenan umma ta kasheta da ranta dan tasan yau mai kwatarta a hannun yaya Adam sai allah.” shawul da salim mikewa sukai suna dubansu cikin tsananin kad’uwa da tashin hankali zasu iya cewa yanayin da suka ga ATA a yanzu basu ta’ba ganinsa cikin irin yanayin ba “enought is enough Adam maryam ba baiwa bace ta fad’a a tsawace sannan ta cigaba da magana “inda ya kamata a d’aukar mata masu aiki bilaadadin suyi mata hidimar gidan amman ita ta hakura ta kwantar da kai tana bauta maka bayan ta gama bauta wa uwarka shine zaka zo ka saka min yarinya a gaba ?”to wallahi kaji na rantse bazan d’auka ba, rashin mutuncinka ya tashin akan maryama ya dawo kaina wallahi adam I can’t take it any more duk kuma abinda ya samu yarinyata bazan duba sanayya dake tsakaninmu ba kotu ce zata rabamu da kai idan kuma kana ganin babu abinda zai faru dan girman allah ka gwada idan kace kai surukin zamani ne to ka had’u da surukar zamani kuma daidai da kai .” “Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun “shikenan umma kin sake sakani cikin tsaka mai wuya “me zai miki ?kima kwantar da hánkalinki babu abinda zai miki “umma …!”ta kira sunanta a rud’e tare da wani irin kuka mai karfi dake fitowa daga qarqashin zuciyarta so take ta cigaba da magana amman kukan da take ya hanata ,bata ta’ba tsintar kanta cikin tashin hankali irin na yau ba, wani dogon tsaki ATA yaja sannan yay discounting din kiran alokacin da umma take qoqarin son cigaba da magana ya yiwa MB alamar ya matsa daga gabansa domin ya isa ga maryam “dan girman allah karka mata komai "oh my god MB ka matsa daga gabana nayi ma yarinyar nan abinda uwarta zata kai ni gaba da kotun koli ". “ ka natsu muyi magana first “no way !” ya fad’a a fusace tare da d’aga hannusa salim da shawul har da mb suka matsosa tare da rikesa suna bashi hakuri wanda dole tasa ya kasa aiwatar da nufinsa yayi shiru kawai sai dai ilahirin jikinsa rawa yake”yayinda maryam ke kallonsa ,banda kuka babu abinda take tana bashi hakuri amman wani sabon tashin hankali take hangowa a tattare dashi a matukar rikice ta kallesu “dan girman allah ku kira mami ita kad’ai ce zata..” wani mugun kallo ya d’auketa dashi da idanunshi wad’an da gbdy sun canza kala “adam ! wai me yasa baka iya control din fushinka ne ?! ATA bai iya cewa komai ba sai ma zuba masa rinannun idanunshi da yayi yana dubansa .layin mami salim ya soma kira domin dai shi kanshi ya tabbatar ita kad’ai ce zata iya sauko dashi daga fushinsa yayinda MB yayiwa maryam alamu da idanunshi cewar ta bar gurin .” babu musu maryam tabi umarnin MB da sauri ta haye sama jikinta na rawa ta shiga d’akinta ta d’auki wayarta ta soma kiran layin mahaifiyarta tana d’auka tasa mata kuka .”haba umma haba ummah!! “mai yasa zakiyi min haka ?wallahi idan kinyi haka ne dan ki kwatar min ‘yanci to kisani kin sake jefa rayuwata cikin mummunar bala’i ne “daga can bangaren umma ta fusata “kenan tashin hankalin mijinki kike jin tsoro akan abinda yayi min ?maryam tayi shiru tana goge hawaye “gif haka ATA ya zauna saman kujera yana qoqarin runtse idanunshi cikin murya mai cike da tashin hankali yake furta “muddin ban canzawa yarinyar nan kamani ba to shege ne cikin uwata da ubana “kayi hakuri dan allah itama fa kamar mahaifiyarka ce karka manta danganta dake tsakaninku ko babu maryam atsakaninku ita din matar kanin mahaifiyarkace “. “amman ai kunji irin maganganun ta gareni da kuma mahaifiyata ?munji amman kai ma ai abinda kayi bai dace ba ,bai kamata ka kirata kana fad’a mata son ranka ba “ya d’ago kwayar idanunshi yana duban MB wanda shima tashin hankali ya nuna a fuskarsa lokaci guda ATA ya cigaba da fad’in “but MB how dare her talk to me like that “?mahaifiyata fa ?yanzu sweetheart ta cancanci haka “?ya mike tsaye yana girgiza kai yana duban MB da salim dake rike da waya da karfi ya shiga jijiga MB “MB Mahaifiyata fa ?! “zagin ma ya wuce kaina har mahaifiyata she could have kill me akan cin mutuncin uwata da tayi.” yadda yake maganar zaka fahimci yana cikin tsananin damuwa .” kamo kafad’unsa MB yayi ya zaunar dashi a saman kujera yana qoqarin calming dinsa “plse ATA try to calm down d’ago idanunshi yayi wad’an da gabad’aya a rikice suke, kau da kai gefe ATA yayi yana sake tariyo abubuwa da ummah ta fad’a masa lokacin guda ya dunkule hannuwansa yana murzasu waje d’aya .”shawul ya qaraso ya kamo hannun ATA yana dubansa cike da tausayawa dan gsky shima bai yi sa’ar samun suruka ba ,sam sam bai yi exepeting haka daga mahaifiyar maryam ba ,yadda yake kallon maryam ya d’auka mahaifiyarta zata fita saukin kai a she abun ba haka bane . ATA huci mai zafi ya furzar sannan ya mike ya isa jikin window ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa cikin rashin sanin abinda zai yi.” suna tsaye cirko cirko mami ta shigo cikin tsananin tashin hankali tana kiran sunansa “where’s adamcy ? ”Kasa juyowa yayi sai dai jin muryarta ya soma qoqarin saisaita kanshi ,MB ya numfasa wanda har lokacin yana tsaye ya tsurawa waje d’aya rinannun idanunshi, dafashi yayi yana fad’in “try to calm down ga mami tazo karkayi abinda zai ‘bata mata rai “duk kuna nan zaune aka dinga ciwa mahaifiyata mutunci babu wanda ya taka mata burki ,kodan dan ba mahaifiyarka aka zaga ba ?” MB yayi shiru yana dubansa daman kuma haka yake duk sanda ransa ya ‘baci he can talk nonsense. ya sake dafashi yana qoqarin cigaba da magana “ don’t ever ask me to calm down again .” yayi maganar jijiyoyin goshinsa na sake fitowa sosai gumi na kuma tsatsafo masa kafin ATA ya sake cewa wani abu mami tace “wai meke faruwa ne ?!. “salim tunda ka kirani jikina ke rawa haka ma zuciyata bugawa take fiyye da kaida ina maryam take tukun ?shiru sukai gabad’ayasu “kunyi min shiru ,ku fad’a min abinda Ke faruwa “mami ki zauna first zan miki bayanin komai “inji cewar salim “ina maryam take ina son nasan halin da take ciki kafin komai ?“maryam tana lafiya babu abinda ya sameta tana sama ya fad’a yana kamota ya zaunar daita akan kujera yayinda MB ya janyo hannun ATA ya zaunar dashi bai d’ago kanshi ba sakamakon zafin da zuciyarsa keyi masa tunda yake babu wanda ya taba ciwa mahaifiyarsa mutunci sai yau .” “Ku sanar dani abinda Ke faruwa tun kafin zuciyata ta tsaya ta daina aiki gabad’aya “MB ya bud’e baki zai yi magana kenan ATA ya d’ago tare d’aga masa hannu ya janyo wayarsa ya shiga recond dan tunda ya fahimci rashin mutunci ummah zatai ya danna record ya kunna ya tura wayar gaban mami nan take sai ga muryarta ta bayyana ,mami tai shiru tana sauraro tare da runtse idanunta abun ya girgizata matuqa ,kuma yayi mata zafi duk da tasan halin d’anta he can talk rubbish and nonsense idan rashin ya’baci amman ai ita bata cancaci haka a wajen madina ba” mami ta numfasa irin nasu na manya tana dubansu, sannan ta soma magana a natse “duk me ya kawo wannan tashin hankali haka ?”duk sukai shiru “ lallai akwai abinda ya faru bancin haka ina da yakin madina bazata aikata haka ba ?gabad’ayansu suka tsaya suna duban mami suna duban ATA “magana nake daku kuna jina kun yi min shiru kuna dubansa ?MB ne yayi karfin halin fad’a mata komai daya faru “tabbas mami abinci yayi yaji da maggie amman ban so yadda adam yayi react ba.” “Naso ko zai mata magana ba a gabanmu ba bare har ta kai ga kiran mahaifiyarta ,sannan itama ummah bai dace abinda tayi ba babba dasanin ya kamata akasanshi amman duk ataru ayi hakuri .” mami tayi murmushin takaici tana tsarke hannunta cikin juna lokaci guda ta maida hankalinta ga ATA tana dubansa a tsanake “ I hope you learned lesson now?” you should know there’s no right way to do wrong things, next time sai ka kiyaye bakinka tunda baka son a ta’ba maka mahaifiya .”ATA ya tsura mata idanunshi yana kallonta zuciyarsa na tafasa “dan me zaka kirata ka fad’a mata haka? “yanzu sweetheart tsakani da allah yaushe kika ta’ba girki mai yaji ko maggie yayi yawa?zaginta fa kayi ka kuma had’a da yar cikinta dan ma kayi sa’a maryam diyar kirki ce bata iya rashin kunya ba ?”ai wallahi data gane bata da wayo “ya fad’a a zafafe “kai dai kayi qoqarin ka canza halinka sannan ka dinga control din zuciyarka da fushinka ba kowa zakawa ya kyaleka ba.” “ yanzu sweetheart baki ji zafin abinda tayi ba ?to ko naji zafi adamcy ya zanyi ?wa yaja min cin mutunci da akayi min ? da bakayi ma madina rashin kunya ba bazatayi min haka ba dan bata isa ba ,nafi karfin ta fad’a min haka .”ta karshen maganar cike da jin zafi dan da zaa bud’e zuciyarta bakinkirin zaa gani tsabar ciwon da taji amman babu yadda zatayi dan kuka shi ke jawowa uwarsa jifa “ATA bai ce uffan ba har ta gama maganganunta sai dubanta da rinannun idanunsa yake “yanzu nasan zakace zaka huce akan maryam “?ta tambayesa tana tsaresa da ido wanda ko motsi mai kyau ya kasa sai ma damke hannunwan sa da yayi ,mami ta gyara zamanta tana karantar d’anta tasan halinsa tasan abinda zai yi da wanda bazai yi ba “tunaninka a yanzu yadda zaka huce akan maryam kakeyi ko?still shiru yayi ya kasa cewa komai dan ya ma rasa mai zai ce amman tabbas tunaninsa kenan ,mami ta dubi MB ta kuma dubi salim da shawul “ku sheida muddin adamcy ya ta’ba lafiyar maryam ban yafe masa ba “ta fad’a tana dubansu d’aya bayan d’aya nan taga yanayin ATA ya sauya tamkar wanda aka cirewa laka ajiki sai dai zuciyarsa tayi bakinkirin jin abinda mami ta fad’a.” ahankali mami ta yunkura ta mike ta nufi hanyar step bata tsaya akoina ba sai abakin kofar d’akin maryam ta tsaya sai dai hakan nan zuciyarta ta dinga rawa rawa har ta kai hannu zatai knocking sai kuma ta sauke hannunta tana nazarin zuciyarta .”ahankali ta tura kofar d’akin ta shiga maryam na tsaye ta juyawa kofar d’akin baya tana sheshekan kuka “inda acan bangaren ummah take cewa “wallahi maryam wannan miji naki ya zame miki damuwa arayuwarki amman bamu da yadda zamuyi tunda allah ya jarabeki da mutuwar sonshi amman idan muna son muyi nasara akanshi dole sai munyi abinda zamu rabashi da tunaninsa dole ya zama abokin rayuwarki ya shiga jikinki ki shiga nashi ku zama abu d’aya “mai zanyi ummah da zan samu wannan matsayi a zuciyarsa ?”ya kusanceki shine cikar burina a yanzu bayan ya kusanceki ina fatan kuma ya zama “d’a “zan so faruwar hakan “amman ummah ta yaya hakan zai faru a tsananimu ?Kai nifa gsky ummah na gaji na gaji !! da yin amfani da magungunan da kike aiko min dashi dan baya ci komai daga gareni “wallahi kuwa duk wannan bala’i da yayi bana tunani ya had’iye abin…“. “Maryam !” mami ta kira sunanta a matukar firgice ta juyo ganin mami tsaye tayi saurin sauke wayar a kunnenta tare da kashewa tana dubanta jikinta na kyarma kafin ahankali tace “a’a mami har kin zo ?sannu da zuwa mami ga waje ki zauna ,tayi mgnr a rud’e cikin rawar jiki ,mami tai mata duban natsuwa sannan tace “ban jima da zuwa ba daman kin san zan zo ne ?ta gyad’a mata kai alamun eh !“ai nice ma nace yaya salim ya kiraki ta fad’a tana duban mami mami tayi shiru itama maryam tayi shiru cikin rasa abinda zatace dan hankalinta yayi matukar tashi adduarta d’aya allah yasa bataji maganarta ba. cikin zafin nama mami tace “ya kikayi shiru haka ?ta girgiza mata kai tana cewa “babu komai “dawa kike waya “? muryarta cike da tashin hankali tace “ummah!”okay !”amman ya’akayi maryam kika bari yaji da maggie yayi yawa acikin abinci?naunauyen ajiyar zuciya ta sauke dan ba abinda tayi tsamanin zai fito daga bakinta kenan ba duk tunaninta mami taji maganarta cikin rawar murya tace”wallahi mami bada niyya bane sautsayi ne kawai sai gani nayi ya kira umma yana fad’ar maganganu marasa dadi .” Mami ta numfasa kana tace “kiyi hakuri maryam nasan adamcy baya kyautawa kuma bai kyautawa ummanki ba kuma naji dadin abinda tayi masa allah yasa ya zame masa darasi kuma nayi masa gargadi mai karfi akanki dan haka ki kwantar da hankalinki babu abinda zai faru kinji diyata mami ta riko hannunta ta zaunar daita a saman kujera tana cewa “kema ki dinga kula most especially akan girki . “ba tun yau nake fad’a miki ba ,ba’a són maggie da yaji na zarcewa abinci ,a wannnan rayuwar da muke ciki idan nmj na tsananin son mace ko bata iya girki ba ya Kan yi hakuri yayi rayuwa daita a yadda take amman Idan tana da matsalar girki ko tsaftacce muhalli da jikinta kuma akayi sa’ar babu so tsakaninsu to shi yafi komai rashin kwanciyar hankali dan kuskure kad’an zatayi zai zame masu damuwa .“ina sonki da adamcy shiyasa nake yawon jan hankalinki ,ki dinga kula daidai girkin da zakiyi daidai maggie da yajin da zakiyi amfani dashi ,karki lura da yanayin girkin da’ake nunawa a social media kice zakiyi amfani dashi a’a suma suna duba yanayin yawon girki ne ,dan haka ki dinga duba yanayin yawon miyarki ko qanqantarsa , ki dinga kula kinji allah ya baku zaman lafiya .” Zuciyar maryam tayi fari qal farinciki biyu suka hade mata fahimtar mami bataji komai ba da kuma tabbatar mata dole ATA yayi hakuri ya barta batare da yayi mata komai ba ,ta mike tsaye tare da riko hannu maryam suka fito zuwa parlour’n kasa “nayi closing case din nan kuma har abada banason naji an sake ta dashi ATA ya gyara zama yana mai shan mur sosai ,kafin ya soma girgiza kafarsa d’aya cikin tsananin bacin rai yana duban mami “zanyi maka gargadi na karshe adamcy for the last time karka sake kiran madina da magana irin makamanciyar wannan dan ba abokiyar wasanka bace, uwarka ce duk abinda zai faru a tsakaninka da maryam ka barshi a tsakaninku .”tana gama fadar haka tace “ni zan koma gida allah yayi maku albarka gaba d’ayansu har maryam suka fito yiwa mami rakiya amman banda ATA dake zaune cikin tsananin ‘bacin ran bai samu damar cin uban maryam ba “. Maryam taja mami kusa da motar data kawota tana cewa “mami na gode sosai bancin inada ke da bansan ya rayuwata zata kasance acikin gidan nan ba na gode na gode !! allah ya shirya miki zuriarki Allah kuma ya jikan iyaye “nima na gode maryam allah yayi maku albarka mami ta d’an yi shiru can kuma ta numfasa sannan ta fuskanceta da kyau “maryam kamar koda yaushe ga d’ana adam ,a kullum shi masa albarka nake, duk da abinda nake masa akanki ba wai banason shi bane a’a kema kinsani adamcy raina ne ,ina matukar sonshi fiyye da komai ban had’a shi da komai ba ,duk abinda ya shiga raina ya kan shiga ransa ya zauna daram ,sai dai a waje d’aya muka samu sa’banin ra’ayi shine aurenki dashi wanda yaki ya kar’ba uzurin da nazo masa dashi nasan yadda yake jin radadi zama dake amman nasan da sannu zaki zama jinin jikinsa “ki cigaba da hakuri da adamcy kinji ,ta gyada mata kai tana wasa da yatsun hannunta “ki kular min dashi karki manta adamcy amana ne agareki sai kinyi hakuri dashi kafin kiyi nasara akanshi “cikin rawar murya tace “in sha allahu mami zan kular miki dashi ta qarasa maganar cike da tausayawa mami .” “Anya kuwa tayiwa mami adalci da take son biyewa mahaifiyarta ?”tayiwa zuciyarta tambaya nan take gur’bataccen zuciyarta tace “adalcin kenan kina tsananin sonshi ita kanta mami tana son faruwar haka kuma zata fi kowa jin dadi idan zamanku ya daidaita dashi “sai na kuma zuwa wanda ina fatan ziyarar da zata kawoni ba sulhu bace alkhairi ce ta fad’a tana shiga mota maryam ta rike murfin motar tana ce mata “bye mami !”bye maryam take care of adamcy ki rike min amana “jiki a sanyaye ta gyada mata kai daga nan sukai sallama har dasu mb wad’an da basu koma ciki ba kowannensu ya kama gabansa.” tamkar mara laka ajiki ta shigo tana dubansa a tsanake yanayinsa gabad’aya ya sauya daga zafi zuwa sanyi ta wucesa hankalinta kwance dan tasan babu abinda zai faru ta haye sama tana jujjuya masa jiki amman shi ko kallo bata ishesa ba dan bai ga abinda zai burgesa ajikinta ba bare ya kalla.” Tana shiga d’akin ummah ta fara kira “bangaren ummah tmbyrta tayi” wacece tazo “mami ce !”ta bata amsa” yanzu yaake ciki ?komai ya daidaita kinsan halinsa zuma ne sai ancisa da wuta ake zaman lafiya “ai zagewa zakiyi ki dinga cin ubansa ,maryam ta zaro ido waje tana dafe qirjinta tare da cewa “ummah ki rufa min asiri wallahi bazan iya ba “to shikenan daman idan lalla’bawa yaki bud’e wuta shine mafuta ,banda yaya adam bazai d’auka ba idan baso kike ya nakasa miki ni ba” karki damu nan kusa zai gane shi din ba kowa bane, wallahi duk wannan zafin ran da zuciyar zaki nemasa ki rasa akwai maganin da zan aiko miki akarkashin gadon baccinsa zaki saka masa da zarar ya Kwanta sai dai ya tashi da muguwar soyayyarki ,zai manta soyayyar kowa sai taki dan a cewar malamin har uwarsa sai kin tuna masa wacece ita agaresa ,amman malamin yace matukar aka sakashi akarkashin gadonsa yayi kwana uku bai kwanta ba aikinsa ya karye ,ai kina samun damar shiga d’akinsa?wannan ba damuwa bane dan bai fiyye rufe d’akinsa ba yanzu haka d’akinsa a bud’e yake yanzu yaushe za’a turo ?gobe da dafe “nan suka cigaba da tautaunawa.” Shiru ATA ya cigaba da yi zaune he’s thinking of what his going do to her dan zuwa mami bazai sa na barki haka ba ko ban ta’ba lafiyar jikinki ba tunda anyi min iyaka zan yi punish naki cikin ruwan sanyi I can never leave you at all saboda duk wannan abun da sweetheart take ,so take ta kawar da tsorona acikin zuciyarki and I will never let it happen “what’s your gain in this ? kwakwaluwarsa ta aikawa zuciyarsa tambayar “my gain is that I don’t want her to be happy at all bana son taji dadi wannan shine ribata a zamana daita kullum so nake naganta cikin damuwa a qarshe ta tattara ta bar rayuwata “this is very bad adamcy zuciyarsa ta sake fad’a masa haka ahankali ya girgiza kai yace “a’a it’s not mikewa yayi a natse cike da kwarin gwiwa ya nufi step da sauri sauri yake takawa ya shiga d’akinsa ya sauya kaya ya d’auki duk abinda yake bukata ya sauko ya rufe kitchen ya zare key tare da fitowa zuwa haraban gidan yana bawa masu tsaronsa umarni cire wutar gidan ,sannan ya kulle kofar shiga ciki sannan ya bawa masu tsaron get umarnin kar abar duk wanda yazo ya shiga ,ya shiga mota suka bar gidan .” Maryam na zaune tana waya taji wuta ta d’auke amman son jiki ya hanata tashi ta cigaba da waya bayan sun gama waya ta shiga social media sannu ahankali idanuwanta suka fara mata yaji alamun bacci ,ta ajiye wayar a gefenta ta kwanta nan da nan bacci ya d’auketa, ba ita ta tashi ba sai karfe shida da kyar ta yunkura ta mike ta shiga bayi ta d’auro alwala tana mamakin daukewar wutar gidan alhalin yana gida tunda tazo wutar gidan na d’aukewa ake kunna dizu .jiki a kasalance ta fito ta gabatar da sallah laasar byn ta idar ta mike ta fito kai tsaye kofar d’akinsa ta nufa ta murd’a tajita a kulle shiru tayi kafin ahankali tayo hanyar step ta sauko qasa bata gansa ba tayi tunanin fita yayi dan haka ta soma tattara kayan abincin da sukai amfani dashi sai dai tana isa bakin kofar kitchen taji gam kofar a rufe handling ta kalla taga babu key ajiki . Mamaki ya kamata nan take kuma taji tashin hankali mai tsanani yana shigarta kwakwaluwata ta fara hasko masa wasu abubuwa “kar dai yaya adam cire wutan gidan yayi ?babu shakka cire wa yayi tun da gashi ya kulle mata kitchen jiki a sanyaye ta dawo rike da kula ta ajiye akan table ta zauna jagwab akan kujera tana dafe goshinta “what’s all this ?ta furta tana zaune har bakwai tayi lokacin duhu ya shigo sosai ,ta yunkura da kyar ta mike ta nufi kofar fita da niyyar bawa masu tsaron gidan umarnin su kunna mata wutan gidan tana murd’a kofar tajita gam nan wani sabon mamaki da tashin hankali ya ziyarci ilahirin jikinta “mai haka yake nufi ?tayiwa kanta tmbyr “ki koma d’aki ki jira har sanda zai dawo “nan take ta amince ta koma d’akinta ta d’auki waya lokacin sauran kad’an cajinta ya qare a 10 percent yake ,ta ajiye wayar akan sallayya ta sakê shiga bayi ta d’auro alwala tayi sallah magrib byn ta idar ta d’auki wayarta what’s ta shiga tana duba sakonin qawayenta dana yan’uwa.” Tana nan zaune har takwas tayi ta mike ta gabatar da sallah ishai, byn ta idar ne ta d’auki wayarta taga battery low tayi tunanin kiran nana hauwa’u number na soma ringin wayar ta matu gabad’aya“inna lillahi .”ta furta a fili tare da mikewa ta kullo kofar d’akinta ta dawo jikin window d’akinta bata hango masu tsaron gidan ba kasancewar window d’akinta ta baya yake ,labule ta d’an zuge ta bar net awa d’aya tazo ta wuce shiru bai dawo ba wata awa d’aya tazo ta sake wucewa goma da wasu mintuna amman shiru babu alamunsa sam bata ji tsoron komai ba ta cigaba da zama ita kad’ai yunwa data soma ji ne ta fahimci lokaci ya tafi .ta bud’e kofarta wani mugun duhu tagani ko tafin hannunta bata iya gani ta fito tana shafa bango.” Ahankali ta dinga tafiya daf da zata sauko daga step ta tuntsura ta fad’i akan goshinta wani azababben zafi ya ziyarceta ta dafe goshinta tana runtse ido tana jin kamar tayi kuka ,rarrafawa ta cigaba dayi har ta samu ta gano inda center table din yake da hannuwanta duka take lalube allah ya taimaketa hannunta ya sauka akan plet din abincin data zuba masu bata tsaya neman na kula ba ta d’auka ta soma ci ,abinci yayi sanyi sosai amman bata da zabin da wuce taci ,tas ta lashe ta koma laluben ruwa da kyar ta gano ruwan roba ta kafa abakinta bata cire ba sai data shanye tasss sannan ta ajiye roban tana sauke numfashi ta soma qoqarin komawa sama wannan karon da kyar ta gano hanyar step dan ta kusan minti shabiyar tana shawagi.hankali ta hau saman katifarta ta kwanta abunta , matsalarta a yanzu wayarta da babu caji dan ita idan tana da caji a waya bata da damuwar komai nan da nan bacci ya dauketa sakamakon babu abin yi.” Washegari ma haka ta yini babu wuta babu ATA tayi tunanin zai dawo gida da daddare amman kamar jiya har karfe d’aya na dare idanunta biyu acikin duhu bai dawo ba gabad’aya hankalinta ya tashi damuwa ta saukar mata na rashin wuta da kuma rashin miji ita dama kulleta kawai yayi ya bar mata wuta ,ranar ma haka ta kwana cikin duhu dan abinci yunwa tasa taci abincin jiya ruwa ne dai ta koma shan na bayi dan ta shanye wanda yake Kan table ,ahaka tayi kwana biyu wanda zuwa lokaci bata iya cigaba da cin sauran abincin, ruwa kawai take sha tayi kuka har idanunta suka kunbura “da wannan punishment din ai gara dukan mutuwa yayi mata ,tayi datasanin zuwa mami domin kuwa shine ya jefata cikin halin da take ciki yanzu ,dan da yayi mata duka bazai mata punishment ba .” Da misalin karfe tara na dare nana hauwa’u na kwance akan cinyar yaya hishsm jikinta sanye da wasu hadaddun kayan bacci iya gwiwa wadan da suka d’an bayyana surar jiknta yayinda gashin kanta ke kwance wanda ya sha gyara sai sheki yake ga wani sihirtaccen kashi dake tashi a gabadaya sansar jikinta ,ta kamo yatsun hannunsa na dama guda biyu ta zira cikin bakinta tana tsotsa ahankali inda kasala ta dinga saukar masa ,gabad’aya ya d’auke hankalinsa akan kallon da yake ya maida kanta, ya dinga jin kamar tana tsira masa allura ne a gabad’aya ilahirin jikinsa ,numfashi kawai yake janyowa yana saukewa da sauri sauri .ya lumshe idanunshi adaidai lokacin da wayarsa ta soma ringing ya bud’e idanunshi da kyar ya d’auki wayar ya duba sunan wacce ya gani ne yasa shi ajiye wayar ya cigaba da kar’ba sirrintaccen sakon nana hauwa’u kira ne ya cigaba da shigowa babu kaukautawa da zarar ya duba yaga mai kiran zai ajiye .” Ahankali ya kai hannu yana shafa fuskarta bayan kamar minti talatin wani kiran ya sake shigowa ya kai hannu ya d’agata ya saka mata qaramin pillow yana cewa “bari na amsa kiran nan idan ba haka ba bazaa barni na huta ba .”bata iya kwanciya ba tabi bayansa da kallo alokacin da tuni ya d’auki wayar yana cewa “ina gida mai yasa bakya son zaman lafiya ne ?iyakar abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan ko baa fad’a mata ba tasan da wacce yake waya ,tashi tayi ta zauna tare da rafka tagumi cikin zullumi da rashin sanin madafa tunaninta abu d’aya ne a yanzu tana tsananin qaunar mijinta musaman a yanzu da take hango tarin soyayyarta mai tsanani acikin kwayar idanunshi sai dai batasan me zatayi ta raba mijinta da nuzla ba ,bata da tsarin yi mata mugunta ko rashin mutunci kawai burinta ta bar rayuwarta data mijinta cikin sauki itama ta ji dadi rayuwar aure ahankali ta koma ta kwanta tana jin damuwa da kishi mai tsanani tasa tafin hannunta ta rufe fuskarta dan kar ya dawo ya fahimci halin data shiga .” mintuna goma ya dauka ya dawo ya tayar daita zaune yana gyara mata gashinta daya baje kallonsa tayi tare da sakar masa kasalallen murmushi ya shafi gefen fuskarta tare da bude baki yace “yaya ?lumshe masa ido tayi cikin laushin murya tmkr babu abinda ke damunta tace “babu komai ! tsura mata ido yayi yana son gano wani abu atattare daita amman ya kasa fahimtar komai saboda murmushin dake kwance a fuskarta, ya zauna kusa daita amman gabad’aya attention dinsa na kanta suka cigaba da kallo wani kiran ne ya sake shigowa kamar d’azu kasa d’aga wayar yayi nan take ta fahimci saboda ita ne baya son ya d’auka dan haka tun kafin ya tayar daita ajikinsa ta yunkura ta mike zata bar wajen dan bashi damar amsa wayarsa ya riko laulausan tafin hanunta yayi mata masauki akan cinyarsa yana kallonta ta kai hannunta tana shafa sajen fuskarsa batare datace masa komai ba.” riko hannunta dake gefen fuskarsa yayi tare da shafo gashinta har zuwa fuskarta ya zarce saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa yana kallonta cikin wani irin yanayi da kyar ya bude baki “ina zaki tafi ki barni bayan…” “you have something to do ta katseshi ta hanyar fad’ar haka girgiza mata kai yayi “babu wani abu mai mahimanciki yanzu .”tayi murmushin maganarsa tare da kai hannunta ta cigaba da shafa fuskarsa zuwa qirjinsa bata sake cewa komai ba.sake tsareta da ido yayi “ina son smile din nan naki duk nacin mutun idan kina yinsa bazai ta’ba fahimtar damuwarki ba ,yana cikin abinda yasa kika kwacewa nuzla hisham dinta da soyayyarta “kallonsa tayi gabanta na fad’uwa saboda sunan daya ambata ta sunkuyar da kanta tare da shigewa jikinsa “soyayyar nuzla dabance acikin zuciyarka kuma tayi tasirin da babu wata mace a duniya data isa ta kwace mata .” “shiru yayi kafin daga baya ya kai bakinsa daidai kunneta sai daya sauke mata hucin numfashin bakinsa “wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki dan gabad’aya tsigar jikinta sun mike “ki yarda dani auta hakurinki ,biyayyarki ,kawar da kanki akan komai tuni sun fara sani jin kunyarki ta yadda bazan iya daukar wayar kowa ce irin mace agabanki ba “hakika sai yanzu nake farinciki da zabin momy nah kuma tun baaje koina ba na fara alfahari da hkan a halin yanzu zuciyar hisham taki ce sai yadda kikayi dashi . ta d’ago kanta da sauri ta tsura masa fararen idanunta “ki yarda dani auta bazan qara cutar dake ba a yanzu ni masoyinki ne na gskiya ina da yakinin nafi kowa sonki “. a hankali ta kwatar da kanta a qirjinsa tana balle botiran gaban rigarsa ta soma shafa wuyansa zuwa qirjinsa adaidai Kan nipples dinsa ta tsaida hannunta cak wani irin wahallen numfashi ya sauke da karfi yana mai qara kwatar da murya sosai “ina sonki fiye da soyayya kowa da yake miki acikin duniyar nan a yanzu kece rayuwata “dan allah yaya hisham kana sani jin kunya jin kalmar so daga bakinka “ya janyota sosai jikinsa suna fuskantar juna “kalli cikin idona auta babu abinda zaki gani face tarin soyayyarki kema kuma nasan kina sona “ Tayi shiru taki cewa komai ta sake shigewa jikinsa ta kwanta luf ta cigaba da shafasa “karki cutar damu auta “ta d’an saci kallonsa cikin salon jan hankali “ya lumshe mata ido yana cewa “yes dan nasan kema kina sona kuma kina jin the same abinda nake ji akanki “ya zakayi da soyayyar nuzla ?itace damuwarki ba ?ya tambayeta yana shafo turming dinta “. “Shiru tayi kawai ta kasa mgn “shafa lafaffen cikinta ya cigaba da yi yana shige mata yana lumshe ido “kinyi shiru auta nuzla ce damuwarki ko ? tabbas nuzlah damuwa ce agareni amman dan allah karka cutar da zuciyarta domin yanzu kowa yasan tana sonka “ki manta da maganar nuzla “bai kamata ba .ya bude idanunshi da kyar ya tsura mata “ka aurota kawai tazo muyi rayuwa tare tayi maganar gabanta na faduwa”ki fara bani ragamar rayuwarki naja tukun kafin ki shigo da maganar wata ya qarasa maganar yana matseta ajikinsa “uhm halin maza sai su sam sam canzawarsu bai da wahala amman duk runtsi bazata zurma ba ,sannan bazata ta’ba yarda dashi ba domin dai nmj idan yana da mata biyu bakinsa biyu né haka mata d’aya da budurwa a waje abinda zai fada agabanki dabam hakazalika idan yaje wajenta .” muryarsa can kasan makoshi wanda sai kayi da gaske zaka iya fahimtar abinda yake fad’a “kina da jiki mai taushi “yayi mgnr yana yawo da hannusa sansar jikinta yana shafa qirjinta zuwa kasan mararta ,sai daya d’auki minti shabiyar yana shafata sannan ya kamo hannuwanta duka bai tsaya akoina ba sai akan jijiyarsa “ta’ba nan kiji ya “wani wahallen numfashi ta sauki jikinta na sake tsuma dan gbdy ilahirin jikinta ya shiga wani shauki na dabam wanda bata ta’ba tsintar kanta ciki ba”kinji yadda gabana ya tashi “Inna lillahi ta furta a fili tana mai jin tsananin kunya “ko abaya da zaran zaki kasance dani haka gabana yake tashi tayi yunkurin zare hannunta ya sake damke hannunta da jijiyarsa “a yanzu ina jin kamar an hallacci ruhina da soyayyarki ne wallahi ki yarda dani ban san ina sonki ba auta sai da ATA ya nemi rabani dake.” idanunta suka sauya zuwa ruwan hawaye ya kalleta yana girgiza mata kai “ko zatona ba gsky bane auta bata son hisham ?hawayen dake makale acikin idanunta suka zubo ahankali ya kamo fuskarta ya hade da nashi yana shakar numfashinta yana lashe hawayen dake gangarowa Kan kuncinta “karki min kuka na cancanci rashin so daga gareki iya haka ma ya isa ba sai kin yi min asarar hawayenki ba .”yana gama fadar haka ya d’agota daga jikinsa ya zaunar daita ya mike tare da wayarsa ya shige d’akinsa bayansa tabi da kallo tana jin yadda soyayyarsa ke fixgarta yana sake bin jinin jikinta .” Kasa cigaba da zama tayi ta mike da kyar dan gabad’aya yanayin jikinta ya sauya akwance ta iskeshi ya takure jikinsa waje d’aya ta rungumesa ta baya bai juyo ba amman yana jin yadda take sake shigewa jikinsa tana manne masa tare da shafo wasu wurare a sansar jikinsa kusan mintuna talatin suna kwance yaji ta kira sunanshi “yaya hisham !”ta furta cikin wani irin salo da sautin murya hucin bakinta da numfashinta na dukan wuyansa wanda ya haddasawa tsigar jikinsa mikewa “juya min baya daidai yake da bugawar zuciyata “still shiru yayi mata “wad’an nan idanuwan nawa bazasu iya runtsawa ba a daren nan matukar ka cigaba da juya min ba ta qarasa maganar tana shafa qirjinsa zuwa nipples dinsa ahankali ya juyo gabad’aya wanda sauran kad’an su had’e ya tsura mata narkakkun idanunshi “fushi kayi dani ko ?numfashi kawai ya sauke yana cigaba da kallonta matso shi ta sake yi tana shafa gefen fuskarsa muryarta a matukar sanyaye “ka fi kowa sanin ni masoyiyarka ce ina son ..”fixgota yayi gabad’aya ajikinsa cikin wani irin salo ya hade bakinsu ya soma sucking lips dinta yana tura harshensa cikin bakinta wani iri kissing yake mata tun tana jurewa har ta fara mayar masa da martani Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 15 A qalla sun d’auke sama da mintuna shabiyar suna makale da juna suna sucking din bakin juna sannan yaya hisham ya zare bakinsa cikin nata ya tsura mata idanunshi da suka canza ,numfashi nana hauwa’u ta sauke sannan tayi qasa da idanunta tana kallon qirjinsa ,shi kuwa cigaba da kallonta yayi yana jin kamar ana fixgar zuciyarsa ne akanta ,bai ta’ba tunanin soyayyarta zata masa bazata haka ba ,babu abinda zai cewa momynsa sai godiya dan shi a tunaninsa son rai momynsa tayi masa dan karta ji kunyar jama’ar da suka zo mata biki yasa ta had’asu aure ,a she ita tasan dalilin da yasa tayi masa haka ashe gata tayi masa bai sani ba dan gashi tun ba’aje koina ba yana alfahari da zabinta dan baya jin zai yi wautan rabuwa daita. “ “wato duk wanda yayiwa iyayensa biyayya akan aure ko akasin haka zai had’u da nasarori da kuma jin dadin rayuwar duniya ,idan kuma kayi buris da zabinsu ko umarninsu kanka zaka yiwa illa mai girma , dan kuwa zuciyarka bazata ta’ba zaman lafiya ba sannan bazata daina cunkushewa da bakinciki ba kullum acikin damuwa rayuwarka zata qare wanda hakan alama ce dake nuna mahimanci da kimar tare da darajan iyaye ga ya’yansu .“ina ma adam zai yi hakuri da yanayin rayuwar daya tsinci kanshi akan maryam ?” I know t’s not easy for you adam kayi saurin amince wa da aure irin haka ,amman at least biyayyar iyaye zata iya samu jin dadin rayuwar aure da rayuwar duniya gabad’aya ,“allah sarki momy nah na gode miki ,kuma ina neman afuwarki bisa fushin danayita sakaki ,hakika dana yi Kuskuren kin bin umarninki da yanzu rayuwata tana cikin qunci irin na Adam domin bazan ta’ba jin dadin rayuwata ba har abada .” wani sanyayayen murmushi ne ya bayyana akan fuskarsa alokacin da sautin muryar nana hauwa’u ya ratsa zuciya da kunnuwansa “ka yarda dani yaya hisham ina sonka” “nasani!” nasan kina sona auta kamar yadda nima a halin yanzu nake jinki ajikina ta yadda bazan iya cigaba da rayuwa babu ke ba sonki yayi min kamun bazata I love you” .cikin rawar jiki ta sake shigewa jikinsa tana shafo wasu bangare ajikinsa ,ahankali ya lumshe idanunshi jin tsayayyun dukiyar fulaninta sun tokaresa qirjinsa batare da ‘bata lokaci ba ya kai hannu ya ciresu yana kallon tantsa tantsan nonuwanta cikin wani irin gigicewa ya cigaba da bi bakinsu da kallo jajur dasu tamkar yadda skin dinta yake ,wani ajiyar zuciya ya sauke mai karfe yana lumshe idanunshi kafin ahankali ya bud’e idanunshi fess akansu yana sake jin wani irin yanayi a gabad’aya ilahirin jikinsa yayinda gabad’aya tsigar jikinsa suka tashi babu abinda yake muradi a halin da yake ciki kamar ya kai hannunsa garesa ko kuma ya tsotsa .” yadda yanayinsa ya canza ya dawo tamkar bugage haka yanayin nana hauwa’u ya dawo idanunta sun qanqance saboda wutar shaawarsa dake rurawa a zuciyarta daman momynsa tasa an aiko mata da magunguna na qarin ni’ima tasha ta tsumu sosai dan gbdy gabanta ya cika da ruwan ni’ima haka zalika Kan nonuwanta sun cika sun cure waje d’aya alamun suna buqata a tsotsa ko a murja . kayan bacin dake jikinta ya fara cirewa yana wuli dashi sai daya rabata da komai na jikinta sannna yayi mata runfa da qirjinsa yana kallonta gbdy yaga yanayinta ya sauya duk da kasancewarta ba mai qarancin shekaru ba amman sai daya fahimci akwai alamun tsoro atattare daita wanda ke nuna alamun rashin sabo ,dan haka iya albarkatun qirjinta da sansar jikinta kawai yayita sarrafawa sai dai yayi wasa da jikinta sosai sannan ya barta ya janyota jikinsa ya rungumeta .” sosai ta shige jikinsa tana shakar kamshin turarensa kafin ahankali ta fara lumshe ido alamar bacci take ji d’agata yayi yana qarewa yanayinta kallo sannan ya zuro kafafuwansa makale daita suka nufi bathroom yace “sunyi wanka tare amman tsananin kunya ta hana nana hauwa’u amincewa sai ma juya masa baya tayi tare da kamkame jikinta waje d’aya,yin duniya yayi suyi wanka tare amman taki ba dan bazata iya ba sai dan kunyarsa da take ji .”ta qasan idanunta take kallonsa har ya fara wanka .” bata ankara ba taji ya fixgota ya had’eta da jikinsa ya kai bakinsa daidai kunnenta sannan ya riko hannunta d’aya yana massaging cikin nashi “kunyata kike ji ko me ?”yayi mata tmbyr yana manne mata ajiki . ai kuwa nan take ta sake jin wata sabuwar kunyarsa da shaawarsa ta lullu’beta nan da nan tsumar da jikinta keyi ya qaru sakamakon gabansa da take ji ajikinta dan sosai ya shige mata .” ahankali ruwa ya dinga sauka ajikinsu ya wanketa tass shima yace lallai sai tayi masa wanka idan ba haka ba sai dai su kwana haka babu yadda ta iya dolenta tayi masa tana yi tana jin kunya dan ta kasa dubansa suka fito ya mayar mata da kayan baccinta shima ya saka kayan baccinsa sannan suka kwanta ya shafesu da addua ya janyo bargo mai taushi ya lullubesu ya riko hannunta yana massaging yana jin sonta sosai suna makale da juna bacci ya d’aukesu .” ***** Zaune ATA yake a office dinsa ya hard’e hannuwansa duka a qirji yayinda idanunsa na kan d’aya daga cikin wayoyinsa dake ringing sunan sweetheart daya gani ne yasa yayinsa ya dawo haka, har wayar ta gama ringin dinta bai dauka ba yana tunanin mai zai fad’a mata idan ya d’auka yau tsawon kwana hud’u kenan bai kirata ba sannan bai je inda take ba bugu da qari ya garqame yar lelenta a gida bai sani ba ko ta ziyarci gidan ne yasa ta lalubo sa , koma menene jikinsa ya rigada ya bashi akanta ne ta kirasa “. ahankali yayi baya kad’an da kujerar da yake zaune idanunshi har lokacin na kallon wayar fuskarsa babu annurin kirki shiru har kusan minti biyar wani kiran ya sake shigowa ya sauke hannuwansa duka daga qirjinsa inda kyakkwar zuciyarsa ta shiga gargadinsa “ATA mahaifiya ce fa wacce baka da kamarta a duk fad’in duniyar nan ,bakasan a halin da take ciki ba yana da kyau ka d,auka kaji muryarta “ lumshe tsumammun idanunshi yayi yana saisaita zuciyarsa tare da saukowa akan mummunar fushin daya d’auka daita , ya danna koren maddanin ya saka wayar a speaker “sweetheart ina yini …!”? “dakata adamcy bana bukatar wata gaisuwarka” shiru yayi kawai yana kallon wayar gabansa yayinda yaji kanshi ya fara sara masa “ni zaka share haka adamcy ”? bai ce komai ba illa ya cigaba da kallon inda wayar ke ajiye “yanzu har nice na koma haka ina kiranka kana kin d’auka ? still shiru yayi tun d’azu nake kiranka miss calls bakwai nayi maka amman bakayi peaking ba sai yanzu saboda ka gama raina mahaifiyar datayi sanadiyar zuwanka duniya.” “Amm sweetheart.. ! “Bana buqatar wata doguwar magana da kai” lafiya maryam take tun jiya nake kiran layin wayarta bai shiga ba haka zalika mahaifiyarta ta kirani bata sameta ba ? muryarsa a dake yace “lafiya take !” ”lafiya fa ?” amman maryam da wahala ka kirata baka sameta ba haka na bincikata a WhatsApp ya nuna kwanaki hud’u kenan bata hau ba “. “lafiya kalau take sweetheart “shiru mami tayi haka nan take jin wani iri ajikinta “shikenan karfe nawa zaka koma gida ?”uhm kamar biyar haka ya bata amsa yana shafa kwantaccen sumar kanshi “zan kira ka karfe shida daidai kuma idan har kayi Kuskuren kin d’auka zaka ga fushina adamcy.” tana gama fadar hk ta katse wayar , ya kife kanshi a saman table ckin fushi yace” gsky ban so komawa gidan nan yanzu ba sai na tabbatar data narke ta zama kwarangwal sannan na koma nayi mata shaka d’aya na aikata barzahu kafin taga mutuwata ni zan fara ganin nata “duk mai yayi zafi haka ATA? Zuciyarsa ta aikawa kwakwaluwarsa tambayar “duk laifin sweetheart ce sanin kanta ne baza’ayi rayuwar aure mai dadi acikin wannan had’in ba amman ta nace lallai sai anyi. matsawar bata rasa d’aya cikin shi da yarinyar nan ba hankalinta bazai kwanta ba ,bazata bar rayuwarsa ta sarara ba, shiyasa shine zai fara kashe maryam din in yaso idan tagansa garqame a prison hankalinta zai kwanta.” yini ranar cikin tsananin fushi yayi ayyukansa karfe hud’u da rabi direbansa da jami’an tsaronsa suka d’aukosa zuwa gida karfe shida saura motocinsa suka shigo haraban gidan lokacin maryam na kwance babu yadda take cikin kuwa banda turirin zafin yunwa babu abinda yake mata .” Cike da mutuwar jiki ya shigo parlour’n inda ya isketa takure kwance rike da cikinta. kallo daya yayi mata yasan tana cikin damuwa da tashin hankali dan gabad’aya yanayinta ya canza idanunta sun rikid’e sun canza kala zuwa na yunwa, sannan da alamun ma kuka take atakaice a yadda yake son ganinta a haka ya ganta tayi zuru zuru ta dawo abar tausayi sai dai sam zuciyarsa babu digon tausayi ko nadamar abinda ya aikata mata bare tausayinta yayi tasiri a zuciyarsa, sai ma tarin qiyayyarta da yake ji . Abinda sweetheart dinsa ta kasa gane kenan tursasa zuciyarsa akan yarinyar yasa wutar qiyayyarta ke sake mamayesa kullum .” Ahankali ya gyara tsayuwarsa a tsakiyar parlour’n yana kallonta a dage tsoro da matsanancin tashin hankali mai tattare da firgici ATA ya ga ya bayyana a fuska maryam nan da nan hankalinta ya sake kololuwar tashi yayinda numfashi ma da kyar take iya fitarwa ta yunkura ta mike da kyar zata bar masa parlour’n gudun abinda zai aikata mata tajiyo sautin muryarsa a kausashe yana cewa “Ke koma ki zauna “. ta girgiza masa kai hankalinta a tashe “ki koma ki zauan nace.” ya fad’a a tsawace adaidai lokacin da kiran mami ya shigo wayarsa ko da bai duba wayar ba zuciyarsa ta sheida masa mami ce ya ciro wayar yana dubawa cikin fushi yace “ga sweetheart zatayi magana dake na rantse da girman allah idan kika sake ta fahimci wani abu sai gana miki azabar data fi ta kwanaki hud’u da kikayi ciki, kuma sanin kanki ne Adam zai aikata fiyye da haka akanki .” zuba masa ido kawai tayi hawaye na gangarowa akan kuncinta “ki d’auke wad’an nan banzayen idanun naki akaina ai tunda kika nacewa aurena ni ne zanyi sanadin mutuwarki dan tun tuni naji rashin alkhairi akan aurenki ,kinga idan kin mutu ni kuma na tsinci kaina a prison hankalin ke da sweetheart zai kwanta amman tabbas ina ji ajikina idan baki kasheni ba ni zan kasheki ya fad’a yana nuna ta da d’an yatsansa.” Batace komai ba illa kanta data dukar qasa kamar yadda ya bukata tana sauraron bakaken maganga nusa akanta ,yayinda jikinta Ke karkarwa saboda tsananin yunwar da take ji “yadda bana son auren nan ko sau d’aya ki fito kema kice bakya so amman kinki furtawa sai ma nuna alamun son zama dani wanda hakan babu abinda zai janyo miki sai bala’i da tashin hankali ,”wallahi wallahi kinji na rantse dana zauna dake har qarshen rayuwata gara na kasheki na qarar da sauran rayuwata a prison.” cike da tarin damuwa ta d’ago idanunta duk sun cika da kwalla tasan tunda ya rantse tabbas zai aikata abinda ya fad’a indai bata bar rayuwarsa ba “wallahi sweetheart bata min adalci ba kuma ta cutar dani domin tayi min abinda yasa na qasa mata biyayya , maryam ta sake kallonsa cike da mamaki “wallahi sweetheart bata min adalci ba kuma ta cutar dani ta maimaita abinda ya fad’a afili “yes haka nace shima ki kwashe ki fad’a mata dan kin iya munafurci har kingaji ,ko da yake ai siffar munafukai gareki ,ahankali muryarta ta fito “yaya adam kayi hakuri dan allah karka bata ranka bazan fad’a mata komai ba tana kaiwa nan sai wasu hawaye “. “Dan allah malama bana són munafurci ki daidaita natsuwarki ga waya kuyi magana daita da sauri ta goge hawayenta da hannuwanta duka tana shafa qirjinta dan dawo da natsuwarta sannan ta mika masa hannunta wai kallon banza yayi mata yasa wayar a speaker yana rike da wayar” hello tajiyo sautin muryar mami zuciyarta cike da rauni tace “hello mami ina yini “yauwa maryam lafiya qalau daman dake nake son magana lafiya naji muryarki haka ?ta kalli inda ATA yake ,mugun kallon daya dauketa dashi ne yasa ta dauke kwayar idanunta akanshi , ta kalli cikin wayar “lafiya qalau mami “to mai ya samu wayarki an kiraki bai shiga ?maryam tayi shiru tana jin rauni atare daita “mahaifiyarki tun shekaranjiya take neman layinki ni kuma tun jiya nake kiranki haka ma auta idan akwai damuwa ki fad’a min”. ta waiga ta kalli ATA dake binta da mugayen idanunshi “adamcy na wajen ne ?”uhm !ta bata amsa atakaice,okay kina jina zan miki tmby idan gsky ne kice “eh! idan karya ne a’a !“Tun daga ranar da abun nan ya faru a tsakaninki da adamcy ya kwana a gidan ?“muryarta na rawa tace “eh !mami tayi shiru can tace mikawa adamcy wayar “ai wayar tana hannunsa “mami ta furta “aa ! cike da tsananin mamaki mami tace “wayar ma bazaka iya bata ba kamar wata mugun abu ?aransa yace”ai ta zarce haka acikin zuciyata amman a fili cewa yayi “ina jinki sweetheart “muje what’sapp tana gama fadar haka ta katse kiran ta kirasa vedio call ido cikin ido suke kallon juna tace “ina maryam take ?” ya haska mata fuskarta dake kode alamun wahala “maryam natsu ki fad’a min gsky babu abinda zai iya miki me ya sameki duk naga kin dawo wani iri haka “me kuwa zai sameta ?” wai sweetheart mai yasa bakya son zaman lafiya ne ? kin tmbyi yarinyar tace babu komai ,kina son lallai sai ta kirkiro karya ta fad’a miki akaina “Ke dan ubanki meke damunki ? ya fad’a a tsawace ”maryam tayi saurin girgiza kai tana cewa “mami babu komai ! adamcy karka nemi ka raina min hankali maryam fad’a min gsky gani nan zuwa yanzu “a’a mami dan girman allah karki zo wallahi babu abinda yake min kawai dai kwana biyu bana jin dadi ne “wato adamcy dai ka raina ni da gsky “. “me kuma nayi sweetheart ?“taya yarinya bata da lafiya har tsawon kwanakin nan amman kai daka ajiyeta baka sani ba ?“ wa kenan ya ajiyeta sweetheart ? “inna lillahi! mami ta furta “tô ai maganar gsky ne sweetheart ni ban ajiyeta ba ba kuma zamana take acikin gidan ba, zamanki take dan Ke kike aurenta bani ba “okay haka ma zaka fad’a min ? am sorry sweetheart amman kin dade dasani zamanki take acikin gidan nan “okay har kana sake jaddada min? to wallahi bazaka qara jin dadina ba haka kawai ka dinga ganawa yarinyar mutane azaba laifi ne dan ta rufa maka asiri ta aureka ?“. “wace azaba kuma sweetheart yarinyar da babu abinda Ke hadani daita, ya kalli maryam Kiyi mata bayani mana kinyi shiru kina kallona da wata munafukar fuskarki ?maryam kam shiru tayi ta tsaya tana kallon fuska mami ,ya sake mata alamar tayi magana akaro na biyu a matukar fusace “Ke kina hauka ne ya buga mata tsawa “ ki bud’e baki mata bayani “Allah babu abinda yake min “ karki sake ki min karya maryam “wai sweetheart me nene haka ne ?ya kalli maryam yana cewa “wallahi idan baki bari ta yarda babu komai ba sai na canza miki kamani, ta kalli mami cikin tsananin tashin hankali tace “mami dan girman allah ki bar maganar nan ni babu abinda yake min kawai zazzabi dare nake fama dashi kuma walalhi laifina ne ban fad’a masa ba nasan dana fad’a masa zai kai ni hospital ko ya kira min doctor “tana gama fadar haka ta juya kafin mami ta sake cewa wani abu .” mami tayi shiru tana dubansa ta cikin waya “sweetheart kinyi shiru “me zance adamcy tunda kafi karfina ka rainani ka nuna min ban isa da kai ba duk lokacin da nace ga abinda zakayi bazakayi ba amman wallahi bazanyi kaffara ba muddin ba cigaba da zaman lafiya da maryam a cikin gidan nan ba na rantse da girman allah babu ni babu kai “ki kwantar da hankalinki sweetheart kin ma kusan rasani gabad’aya “bangane na kusan rasaka gabad’aya ba ?“eh mana na zabi mutuwa akan cigaba da rayuwa da wannan munafakar yarinyar akowani lokaci zaki bud’e idanunki baki ki daina ganin adamcynki “bazaka iya aikatawa kanka komai ba kai fa muslimi ne kuma kasan hukunci haka addininance dan haka ka bar maganar nan bana son na sake jin ka fad’a kazo gobe akwai maganar da nake son nayi da kai mai mahimanci,amman dan allah na roki arziki ka bar yarinyar maryam ta samu natsuwa acikin gidan nan “naji !iya abinda ya fad’a kenan sukai sallama.” Maryam na shiga dakinta ta rushe da kuka tana cikin kuka wutan gidan ya kama sai datayi kuka mai isarta sannna ta janyo wayarta ta jona caji ta fito lokacin baya parlour’n kitchen ta nufa direct aiko taga key makale naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana godewa allah cike da rawar jiki ta kai hannunta tana waigen bayanta babu alamunsa ta zare key daya ta tura cikin rigar nononta sannan ta murd’a kofar ta shiga ta bud’e fridge duk abinda Ke ciki da d’an sanyin amman da zai sake d’aukar time zasu tashi aiki ire iren abincin data saba ci tana ajiyewa a firdge shi ta dauko tasa a microviw cikin mintunan da basu wuce uku ba yayi zafi jikinta har rawa yake wajen fito dashi . a kitchen ta zauna taci nan da nan zufa ya rufe ta da kyar ta mike ta ajiye plet acikin zink ta sake bud’e frdge ta d’auki vatermilk ta kafa abakinta bata ajiye kwalbar ba sai data shanye tass sannna ta ciro apple da inibi ta daura akan plet ta yayyaka kanana ta dawo d’akinta koda ta shigo wayarta ta kunna kanta ta kulle dakinta ta zauan ta dauki wayarta ta hau what’s app tana duba sakwanin kawayenta suna ta tambayata “ ina ta shige kwana biyu wasu kuma suce wai dadin aure yasa yanzu ta rage hawa online ita dai dariya kawai take musu tana fad’a masu yadda tayi mugu kewarsu bayn ta gama dasu ta kira mahaifiyar ta sun jima suna waya inda take jaddada mata lallai taje airport gobe ta karbo sakonta tun washegarin ranar da sukai magana ta aiko .” Washegar da ATA zai fita bai bada umarnin cire wutan gidan ba sai dai ya zare key kitchen ya wuce dashi koda ta sauko taga babu key ta fashe da dariya har da tafa hannu ta koma d’akinta ta d’auki waya ta turawa auta sako akan abinda yayanta yayi tana dariya nan take nana hauwa’u ta kira suna masa dariya maryam tace “ga keyn dana sace zanyi amfani dashi wallahi sister wannan yayan naki mugu a duniya babu kamarsa ,ki dai bi ahankali kar ya gane azabtar min dake kunnenta makale da waya ta sauko ta bud’e kitchen lafiyayyen breakfast tayi mai kyau tana ci suna waya da nana hauwa’u bayan gama ta sallami nana hauwa’u ta bar gidan batare da izinin ATA ba zuwa airport ta karbo sakonta a parlour’n gidan ta tsaya tana bud’e bakar jakar dake rike a hannunta wata yar qaramar tukunya ta gani ta sauke numfashi tare da maida tukun yar cikin jakar ta mike ta shige d’akinta tayi masa kyakkyawan ajiya acikin duro dinta har zata rufe durowar idanunta ya sauka akan littafin addu’oin da mami ta bata lokacin da zata tare ,ta dauka tana dubawa ko sau d’aya batayi tunanin ta duba tayi amfani da wasu abubuwa daga ciki ba ta zauna rike da littafin tana qoqarin dubawa wayarta ta fara ringing dan haka ta ajiye ta d’auki wayarta kiran mahaifiyarta ne .” Har karfe goma shadaya na dare maryam na zaune tana jiran dawowar ATA sai dai shiru bai dawo gida ba, karfe shabiyu daidai ya shigo tana jin motsin shigowar motocinsa ta zabura ta mike tare da adduar neman saa jikin labulenta ta qarasa cikin sauri taga yana tafiya har sanda ya nufi kofar shigowa ta saki labalen tana cewa “ya Allah ka bani sa’a akan maganin nan bakin kofar d’akinta ta dawo ta labe tana kallonsa ya bud’e kofar dakinsa ya shiga batare daya zare key ba wanda ga dukkanin alamu ya manta ne sadaf sadaf ta bud’e kofar d’akinta ta fito ta tura kofar d’akinsa ta leka baya nan sai kayansa ta hango akan katifa alamun ya shiga wanka ta janyo kofar ta rufe ahankali sannan cike da tsoro ta cire key d’aya acikin key’n dakinsa tayi wuf ta fad’a d’akinta ta kulle tana dafe qirjinta da hannuwanta duka tare da furta.” “allah na gode maka da kabani wannan saar gobe da safe yana fice wa daga gidan zan shiga nayi abinda zanyi “kai maryam mai yasa zaki dogara da irin wadan nan abubuwan wannan fa shirka ne qarara zaki aikata domin tukun yar tsaf ce ummah ta aiko miki dashi rayuwar nan fa babu tabbas babu yadda allah bazai yi ikonsa ba qaddara kuma tana fadawa bawa daidai yadda allah ya hukunto masa amman addua itace mafuta cikin ,rayuwar aurenki da Adam qaddara ce ki cigaba da hakuri zama dashi haka sarewa ta kalli mukulli hannunta kafin ahankali ta kira wayar mahaifiyarta ta koma can karshen dakin tana dauka “tace umma abin nan kuwa zan iya sakawa yaya Adam shi ? bana son abinda zanyi na cutar dashi ,sannnan hakan nan wannan aikin yake bani tsoro tun da kika fad’a min zai iya mance har mami tsoro ya shigeni ,rayuwar mami babu Adam akwai damuwa bugu da qari ta damqa min amanarsa idan na cutar mata dashi allah bazai barni ba “. “ina so mana umma ina son nayi rayuwa mai dadi dashi domin hakan yana da mahimanci ga rayuwata ko sau daya ya soni ya furta ya kuma kula da rayuwata bangaren ummu kuwa cewa tayi “tunda kina son faruwar haka ki manta da wata uwarsa Ke Kinsan irin nata mulkin datayi lokacin mahaifinsa ?tayi mulki kuma har yanzu tana kai haka kawai take juya kowa son ranta ?dan haka kiyiwa kanki adalci ki cire wannan tausayin Kiyi abinda ke gabanki domin raba zuciyarki da nauyi “wallahi ummah ina jin zafi har acikin raina ace sai nayi asiri yaya Adam zai soni “ta qarashe maganar tana zubda kwalla mai zafi bata jin zata iya daukar wannan nauyi “dole kiyi tunda soyayyar da kike masa da biyyya tare da hakurinki bai yi miki amfanin komai ba ,ke bari na fad’a miki wani abu ko Adam nason aurenku dole sai kin tashi tsaye akanshi dan irin masu taurin kansu sai da asiri ake samun kansu Kiyi qoqari kawai ki saka tukun yar nan da zarar ya kwanta aiki ya fara kenan sai dai wani Adam din bashi ba zai fad’a wata duniyar ta dabam lokacin da zai dawo kin tara masa yaya masu yawa “.tana gama fad’ar hk ta katse kiran .” Yana fitowa daga wanka cikin sauri sauri ya soma shiri dan tafiya ce ta samesa zuwa kasar ingila karfe daya da wasu yan mintuna jirginsa zai tashi bai sheidawa kowa ba har mami ya fito da wata yar qaramar jaka ya kama hanya ya fice ya bar gidan washegari maryam bayan ta gama gyara gida ta bud’e dakinsa ,tana kallon dakin , da mamallakinsa na nan bata isa ta tsaya cikinsa cikin natsuwa ba gaban mirrow dinsa ta qarasa ta tsaya tana duban frame din hotonsa cikin hadadden suit baki idanunshi manne da farin glass ,tana kallonsa tana jin yadda zuciyarta Ke sake narkewa akan son shi wata irin soyayyarsa Ke ratsata bata ta’ba son wani halitta kamar yadda take son shi ba . ta kai hannunta ta dauki freme din ta rungume ajikinta tana mai lumshe idanunta“akanka na aikata manya manya laifi masu muni da tsayawa arai me yasa bazaka sauko ka karbeni ba ?“wallahi ina sonka da sonka na rayu tun tsawon rayuwata soyayyarka bata misaltuwa yaya adam, a baya nayi babba kuskure a yanzu kuma zan sake tafka wani kuskure akan Kuskuren baya ka sausauta min zuciyata bazata cigaba da bugawa ba idan har babu kai ka soni batare da na aikata wani laifi ga mahaliccina ba “ “Sorry maryam adam fa yayi nisa a qiyayyar ki bazai ta’ba sonki ba karki mata kalamansa na shekaranjiya “ai tunda kika nacewa aurena ni ne zanyi sanadin mutuwarki dan tun tuni naji rashin alkhairi akan aurenki kinga idan kin mutu ni kuma na tsinci kaina a prison hankalin ke da sweetheart zai kwanta amman tabbas ina ji ajikina idan baki kasheni ba ni zan kasheki .” “Tabbas zai iya komai dan kawar dake a duniya saboda tsananin kiyayarsa gareki kiyayyarsa tun fil azal ce wato tun ran gini tun ran zane karki cutar da kanki gara Kiyi amfani da komai ya zama mallakinki na har abada ,amman kuma duk daren dadewa asiri zai karye maryam ga laifin asiri ga hakin mami akanki ko ba dade hakinta zai bibiyi rayuwarki ranar nadamarki na zuwa kuma alokacin nadamar bazata yi miki amfani ba jikinta yayi sanyi tana zubar da hawaye tana makale da hotonsa “maryam ki bar wannan tunani a yanzu yadda yaya adam zai soki shine mafuta agareki ,ki dauko tukun yar ki saka ki kama gabanki jiki a sanyaye ta ajiye freme din hannuta taje ta d’auko tukun yar ta daga katifa tasa sannan ta gyara masa d’aki tsaf ta fito ta kulle ta zare key ta koma dakinta ta shiga yanat gizo .” Maryam batasan da tafiyarsa ba ta dai zuba ido taga dawowarsa mami kam tun a daren jiya taji batun tafiyarsa ,ranta yayi matukar baci sakamakon rashin fad’a mata da bai yi ba amman kuma hakan bai hanata yi masa addua da fatan alkhairi arayuwarsa ba , bangaren maryam kuwa hankalinta yayi matukar tashi ganin bai dawo ba har washegari batayi tunanin tafiya yayi ba ta d’auka yaji yayi mata kamar yadda ya saba ,hankalinta a tashe ta kira mahaifiyarta ta sheida mata halin da’ake ciki “ki kwantar da hankalinki tabbas kaidarsa kwanaki uku ne zai tashi aiki amman akwai mafuta dan zaa iya yin wani sabon aiki “ irinsa umma? Eh mana irinsa zaayi “ wannan maganar ya kwantar da hankalin maryam ta cigaba da tsabgoginta tunda tana da wuta kuma tana da keyn kitchen a hannunta burinta ya dawo ya bud’e d’akinsa ya kwana akan gadon .” Washegarin ranar da ya cika kwanaki bakwai nana hauwa’u ta kirata ta fad’a mata qawarsu safiya ta haihu har jibi suna dan haka jibi su hadu a gidan safiy daga suka hira inda nana hauwa’u Ke tmbyata ko yayanta ya dawo ?bai dawo ba har yanzu ,sister kina ganin bancin na sace keyn kitchen ba niyyar kasheni yaya adam yayi ba kamar yadda ya fad’a “? nana hauwa’u tayi murmushi “bazai ta’ba kashe common sauro ba bare mutun wannan duk fad’a yake kuma tunda akwai waya a hannunki kuma akwai wuta a gidan duk zai zo da sauki ba kamar kwanaki ba koni da kaina zan dinga zuwa ina kawo miki abinci sun jima suna hira a tsakaninsu .” Ranar da ya cika kwanaki goma cif sai gashi ya duro gidan tmkr mashi alokacin maryam na tsaye gaban madubi tana ta shek'a kwalliyar zuwa suna kamar wacce zata canja fuska, ta shafa wannan ta goga wancen ta dangwala wancen, ta d'auki lokaci me tsawo kafin ta gama,dan kwallinta ta d'auka ta d'aura, ta dauko takalmi hil tasa saida ta k'are ma kanta kallo ita kanta tasan tayi kyau dan ita bata ganin illar rashin tsawonta tunda akwai hil kuma duk tsadarsu tana siya sai dai idan bai mata ba tana murmushi ta d'auko mayafinta da jaka ta fito da zumar zuwa gidan suna a hanakali take taku kwas kwas saitin takalminta kenan tana gama saukowa qasa kawai taga mutun zaune a parlour’n yana cire takalma ,a natse ya dago yana duban step sakamakon qarar takaliminta mai mugun tsini kallo d’aya yayi mata gabad’aya yaga ta canza shi da yake jiran ya ganta ta qanjame tsabar yunwa amman yaga tayi fresh .” baki ya saki yake kallonta kafin ahankali ya kai dubansa ga kofar kitchen nan ya hango key kwaya d’aya,wani irin tsoro ne ya shigeta nan take jikinta ya kama rawa wani irin numfashi ya sauke ya dawo da kallonsa gareta tun daga qasa ya sake daukar kallonta kafin ahankali muryarsa a can qasan makoshi yace "ke ina zaki?”yau ne sunan wata k'awarmu da ta haihu shine zamuje tare da sister yana qarasa cire takalminsa ,ya mike tamkar zaki ya fara nufota yana cewa “a ina kika samo extra key na kitchen?ganin yana nufota cikin wata irin tafiya mai daga hankali qirjinsa har wani dagawa yake duk wani taku da yayi sai zuciyarta ta buga da karfi .” bai fi sauran taku daya ya qaraso gareta ba kawai ATA yaga tayi wuli da jakar hannunta ta saka wata razananniyar qara ta zube qasa tare da dafe kanta tana jujjuya shi cikin rashin jin tsoro ATA ya qaraso gabanta ya kai hannu da niyyar sauke mata mari yaji ta daka masa tsawa cikin wata irin kaukausar murya tana fadin “kar ka kuskura ka taba mana godiyarmu.”cak ya tsaya yana kallonta cike da mamaki “hahhhh tashiga babbaka dariya cikin wata irin murya mai cike da ban tsoro tashiga fad’in “wannan ba maryam bace daka saba duka kana wulakantawa nine aljanu gagare wato kai kullum tunaninka dukanta da wulakanta mana godiyarmu ,ka dauka bata da gata ne, ita din fa matarka ce ba baiwarka bace ,tana magana tana nufosa, ATA ya dan ja baya kadan yana qare mata kallo tsab “ daga yanzu idan ka sake kai hannunka jikinta ko wulakantata hukuncinka agareni shine kisa.” ATA ya kankance idanunshi yana qare ma fuskarta kallo da abinda Ke fitowa bakinta da kuma yadda idanunta suka juye kamar gaske kamar kuma wasa tana matsoshi yana ja da baya.” bakasan karfin aljanin gagare bane shiyasa kake abinda kake yi wallahi duk ranar da ka sake bata mata rai na rantse bazan duba cewar matarka bace sai datse maka numfashi kafin ka kashe mana godiyarmu mune zamuyi ajalinka.” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 16 Daga inda yake tsaye yake qare mata kallon tsab yayinda gaba d'aya yanayin jikinta ya sauya exactly kamar yadda masu aljanu suke react, maryam  tana fidda ido ta sake kallon ATA  that's lookin  at her wani iri, gashi nan dai  kamar ya tsorata  da yanayin ta  kamar kuma bai tsorata ba ,amman zatayi komai dan ta tsorata shi ,shi kuwa he's thinking of  gaskiya ne ko karyar aljanu zata masa.  tana kallonsa ya sake d'an ja baya kad'an adaidai lokacin da wayarsa ta soma ringing iPod dinsa dake manne da kunnensa ya ta'ba taji ya soma  magana can kasan makoshi ta yadda bazata iya jin me yake fad'a ba ,shirun da taji yayi ya cigaba da kallonta ya bata damar sake nufosa bai fi sauran  taku d'aya ta isa garesa ba ,sai ji tayi ya buga mata wata razananniyar tsawa wacce tasa gabad'aya gidan ya amsa sautinsa ." a zafafe yace "ke maryam meye haka ?wani irin hauka ne haka ? hahahaha ta cigaba da babbaka dariya cikin wata irin murya tace "sau nawa zamu  fad'a maka wannan ba maryam bace god'i..." wani gigitaccen mari ya zuba mata wanda yasa nan take ta durkushe qasa dafe da kuncinta dan sai da taji ganinta da jinta  tare da numfashinta ya d'auke na wani lokaci ,kafin ahankali numfashinta ya dawo  ta saki wani marayan kuka mai cike da ban tausayi tana cewa "me nayi maka ? "ke ni zaki yiwa wannan iskancin da rashin hankali? ?ni zakiyiwa karyar  aljanu  ?gaban maryam ya bada rasss ya shiga bugawa da sauri sauri "kin manta ko waye tsaye a gabanki ?ko kinga alamun zuciyar tawa tana cike da tsoro ? ko nayi miki kama da matsoraci ?yayi mata tambayar a here tare da  kai hannu ya damki  wuyan rigarta ya kifa mata wani gigitaccen mari ." ta saki qara mai sauti tana qoqarin kwatar wuyanta daga hannunsa amman ta kasa dan baqaramin damka yayi ma wuyanta ba  yana huci  tamkar zaki "wallahi idan hauka kike ji  na fiki hauka "ya fad'a yana zaro mata idanu kamar zasu fad'o qasa kuka ta fashe dashi har da majina "ki sani ba aljanu ba ko haukacewa zakiyi babu ruwana kuma hakan bazai  ta'ba girgiza zuciyata ba ."wani kuka ta sake saki tana rokonsa" dan  allah kayi hakuri ka sakar min wuya  numfashina. wai ma me nayi  maka ne  "?wata tsawa ya buga mata tare da sakinta da karfi sauran kad'an bayanta ya bugi center table din dake parlour'n tayi taga taga ta tsaya bisa qafafuwanta tana shafa wuyanta yayinda  jikinta ke wani irin kyarma. ta tsura masa ido tana kallonsa hawaye na turereniyar zubowa "wannan fa zalinci ne daga shigowarka ka hau marina da shake min wuta tayi maganar cike da matsanancin tsoro sai dai jarumtar data aro ta sanyawa jikinta bai sa ya gane tsoronta ba  ." "Laifin me nayi maka ?ta sake tambayarsa yayi shiru yana kallonta a wulakance maryam ta share hawayenta ta cigaba da magana "ban maka laifin komai ba  ,idan kuma key daka gani ne ,nice na cire domin bazan zauna yunwa ta kasheni ba , yau kwanaki goma kenan rabonka da gidan nan  ,da kai a tunaninka haka zan zauna nayi rayuwa tattare da yunwa ? "me kake so dani yaya adam?  gaskiya wallahi na gaji na gaji!!  da  wannan zalinci,  ka tozartani ni daga ni sai kai ,ka tozartani agaban kowa   ga azabtarwa ga horon yunwa "Enough is enough yaya adam da wannan tozarci da wulakanci biyayya fa ba hauka bane ..."ai bakin maryam tsayawa yayi cak sakamakon ganin "ATA ya nufota gadan gadan cikin tsananin fushi kamar mayunwanci zaki idanunshi sun kad'a sunyi jajur a matukar zuciye ya cigaba da magana yana hararta "shut dare kuma ki natsu ki saurare ni da kyau karki kuskura ki sake magana batare da izinina ba ". Idan akwai abinda yafi shiru maryam tayi agurin rawar da jikinta yake kuwa sai ya baka mamaki "wato Ke gaki yar iska wuyanki ya isa yanka ni zaki dinga fad'awa magana son ranki ?"ba wai na fad'a maka maga..."I said shut up ki shiga hankalinki har yau baa haifi d'a ko 'yar da ina magana yana magana ba,  ba'a min haka sai dai ni nayi  kuma kinsan da zaman haka ni senior man ne you understand ba'a min haka koda kuwa ana min ke baki isa kiyi min  ba saboda baki da wannan darajar da wannan matsayin a wajena .dan haka to be your first and last da zaki fad'a irin wad'an  nan maganganun saboda bazan barki ba idan kin sake" shiru  maryam tayi cike da tsoronsa wanda a yanzu ta fahimci girman tsoronsa da take ji ne yake sawa yake mata  wasu abubuwan ta runtse idanunta  hawayen ciki suka  sake wanke fuskarta tana jin kamar ta kashe kanta ta huta saboda muguwar tsanar da yayi mata ta rasa me ta tsare masa a rayuwa daya tsaneta haka ?."hawaye maryam ta share wasu na sake zubowa ." Bai barta taji da bakincikin da yayi mata dabaibayi dashi ba  ya sake qara mata wata damuwar cikin wata irin murya yace  "wato ni zaki tsorata da ace banyi saurin d'aukar mataki akanki ba shikenan haka zakiyi wasa da hankalin mutane wai ke mai aljanu yanzu ina aljanun suke ? tayi shiru tana dubansa "ina son ganinsu ido da ido kuma a  yanzu ,idan basu fito a zahiri ba sai naci ubanki ."iya firgita maryam ta firgita jin abinda yake fitowa daga bakinsa kuma yadda yake kallonta sarai ta fahimci ya gane aljanun karya tayi .  Idanunta gbdy sun yi ja har fitsari ta saki batare datasani ba ."ja da baya ta soma tana karkarwa da kyar take fad'in "kayi hakuri nifa bansan me nayi ba "wani kallo ya d'auketa dashi "kenan baki san Kiyi karyar aljanu ba yanzu  sai dana zuba miki maruka kika dawo haiyacinki ?jikinta da bakinta na rawa tace "wallahi allah bansan nayi karyar aljanu ba" wani kallo yayi mata mai had'e da harara "na rantse maka da Allah ban san nayi ba "shiiiii ! ya furta a kasalance." Nan take tasa hannu ta rufe bakinta idanuta sunyi zuru zuru kamar yace "arr ta zunduma a guje "kafeta yayi da ido yayinda zuciyarsa ke tafasa yace "woww gsky wannan yarinyar kin qaro iskanci mai upgrade ya kai hannu zai damko hannunta tayi saurin zamewa tana ja baya da sauri dan tasan bazai mata da kyau ba muddin ta shiga hannunsa  duk ta rud'e sai hawaye take tana fitar da zufa "tsaki yaketa yi yana kallonta dan dole sai ya gano gaskiyar data boye ,yayinda duk jikin maryam kyar yake tana yarfe masa hannu duk kwaliyar data 'bata tsawon lokacin akanta ruwan hawaye ya wanketa cikin kuka tace "gabad'aya ban fahimci inda maganarta ta dosa ba "ni dai nasan na sauko naga kana cire takalmanka ka tashi ka nufoni bayan haka ni  bansan komai akan maganar aljanu ba ." juyawa yayi yaje ya kulle kofar shigowa sannan ya dawo ya tsaya yace  "banason jin komai kawai aljanun nake buqatar gani kuma a yanzu maryam ta durkushe qasa "ta ina zan fara yaya dan girman allah kayi hakuri ka bar zuciyata haka karka qara min wani sabon tashin hankali akan wanda nike ciki "you are very stupid I mean ina son ki sake wannan acting din aljanu kuma a yanzu" maryam na kuka tana rokonsa "okay tunda baza kiyi ba kiyi  frog jump kuma zanyi bincike mai karfi idan na gano baki da aljanu na karya kikayi kin mutu "okay naji amman na manta yaake frog jump ." wani mari ya kai mata yace "bismillah start   !maryam ta kama kunne kawai "kina hauka ne frog jump nace  kiyi kuma wannan shine karoki na farko da karshe da zaki sake acting aljanu acikin  gidan nan ko da kuwa da gaske kina dashi ki fad'a masu mijin da'aka masa dole ya aurenki yafi su hauka ." "Allah yaya adam ka yarda dani ban san nayi maka  haka ba ,zata cigaba da rantse rantse ya dakatar daita yace "karki qara kiran sunana idan ba haka ba zan mugun baki mamaki ,kuma dan allah naji kin sanarwa sweetheart ko wani a gida abinda nake miki kad'an ne wanda zan miki sai yafi shi ,maryam na kuka tana frog jump sai daya balain bata wahala jikinta rawa ko ina na mata ciwo sannan yace "leave this place?aikuwa da mugun sauri ta suri jakarta tayi sama ta shige d'akinta tare da kulle kofar, ta shiga sheshekar kuka  har da rike kai  tana "wayyo allah na shiga ukuna wannan wace irin maseefa ce ? "wallahi na gaji ta jima tana kuka tukun tayi shiru ta zuba tagumi tana tunani  mafuta dan zuwa yanzu ya dace tasan inda Ke mata ciwo tayi shiru tana tunani " kuma fa da fari yaya adam  yaji tsoro acting dinta  wannan marin da yayi mata ne  bai kyauta mata  ba if not da tayi  galaba akansa  yama akayi ya gane ba aljanun gaske bane ?" "oh my god wallahi yadda ya tsorata da farko abun yayi mata dadi ,ta d'an saki dariya ta nufi gado ta jingina tana shafa kuncinta  daya d'an tashi tana ciza lip's dinta "da'ace allah ya taimaketa da wata killa shikenan ta dan samu sausauci daga garesa, ya allah ka kawo min mafuta duk yadda ta dauko shirinta sai ya wargaza ga tukunyar maganin ma  haka ya gama kwanakisa sai jiya ta shiga ta ciro daga karkashin gadonsa yanzu kuma tayi iskan karya ya gane anya kuwa yaya adam mutun ne kamar sauran mutane ?wai sai yaga aljani ido da ido ko idan yaga aljani zai tsaya  ."?ina ma  tana da aljanun gaske su gyara masa zama, mugu kawai bancin son da take maka wallahi da tuni ta tattara ta gudu ta barsa . tana zaune wayarta ta soma ringing ko baa fad'a mata ba tasan sister ce tana dauka tace "sister kinji shiru ko ?ai babu maganar fita nan ta koro mata komai nan take nana hauwa'u tashiga kyalkyata dariya har da rike ciki "haba sister ina fad'a miki wahalar dana sha amamn zaki bige da min dariya haka ." bangaren nana hauwa'u tace "wallahi sister na tausaya miki kawai karyar aljanu ne ya bani dariya ai yaya adam sam bashi da tsoro lokacin yana bording school shike zane masu aljanu da kin fad'a min zakiyi karyar aljanu  wallahi bazan goyi bayan Kiyi ba dan bazaki ga duro ba wahala zaki sha kawai a banza .kuma fa wallahi komai ya tafi min daidai gigitaccen marin da yayi min ne ya 'bata komai "karki sake ganganci nan allah ya rabamu da lamarin aljanu ,ameen yace zai yi bincike dan Allah ko ya kiraki kice da gaske ne ina dasu  "kai bazan daura miki wannan lalurar ba .Kiyiwa girman allah ki rufa min asiri idan ba haka ba  na tattara na gudu tun dare bai min ba ."nana hauwa'u ta sake kyalkyalewa da dariya tana cewa "dan girman allah ki rage tsoransa kema fa ya kamata ki kai masa ziyara "ziyara kamar wani irin ziyara kenan kike nufi ?." "haba maryam yanzu  sai na tsaya na  koya miki "menene amfanin social media din da kike yi ?group's gareki fa  sunfi ashirin da wani abu sannan ina karatun novels din da kike? uhm maryam ta sauke numfashi da ajiyar zuciya tana cewa " nifa wallahi yayanki tsorata yake, ko nayi niyya yi wani abu  sai tsoransa ya shigeni na fasa .da dabara zaki dinga shige masa kawai Kiyi qoqarin kisan weekpoint dinsa bazai ki ba "sister nasan duk wani week point din nmj ,kunnuwansa nipples dinsa sumar kanshi uwa uba jijiyarsu amman yayanki  baya yarda na ra'bi inda yake bai ma son ya bud'e idanu ya gani bare a kusa dashi ai shiyasa nake fad'a miki yaya hisham mutumin kirki ne ,wallahi sister kin samu miji a yadda kuke gudanar da rayuwarku yanzu bana jin zai auri nuzla .ke babu ruwanki da sheidar nmj na fad'a miki duk nmj dake da mata da buduruwa a waje baki biyu garesu idan ma zai aureta suje can su qarata ni dai a kwantar min da hankali abinda zan fad'a miki Kiyi qoqarin ki rage tsoransa kinji sun jima suna waya kafin sukai sallama ." Bayan kwana biyu  suna cikin waya da nana hauwa'u taji yana buga kofar d'akin da karfi da sauri tace "sister gashi nan yana buga kofa  ina zuwa ,ta ajiye wayar batare data kashe ba, ta mike tsaye tun kafin ta isa bakin kofar taji yana cewa "gidan ubanki ne da zaki dinga kulle kofa ?maryam najin abinda ya fad'a tayi hanzarin ta bud'e masa kofa tana "cewa duk abinda zakayi yaya adam kayi kuma ya tsaya a iya kaina kawai  amman zagin iyaye bazan sake d'auka ba ATA najin abinda ta fad'a ya gyara tsayuwarsa da kyau abun ya mugun girgizasa  ganin yadda yake kallonta ta juya ta shige cikin d'akin tana cewa "ka zageni kaci zarafina ni naji na gani zan d'auka amman iyaye please kayi qoqarin ka daina sakosu ."ai ko babu komai dady mahaifi ne gareka idan bakayi masa addua ba ai kuma bai cancanci zagi ba  ta fad'a tana rungume hannuwanta duka a qirji ." A wulakance ya d'auki kallonta daga qasa har sama kafin a hankali  ya shigo har cikin d'akin ya tsaya  yana  kallon yatsun kafafuwansa a hankali ya motsa lip's dinsa "say what you said again ina son tabbatar da najiki da kyau tayi shiru taki cewa komai "gidan nan ba gidan ubanki bane ba kuma da kudin ubanki na gidana shi ba na maimaita abinda na fad'a ina son kema idan kin isa ki maimata abinda kika fad'a yanzu ." ya fad'a mata haka  kai tsaye kamar bashi ba "daman baa sonki   ko digon d'aya baki da matsayi acikin nan ya nuna daidai saitin zuciyarsa da yatsan hannunsa "baa sonki amman kike qoqarin shigo da wani salo rashin kunya to zaki sha wahala akan wahala dan ko ina sonki bazan d'auka  ba bare babu d'igo  sonki acikin nan.ina dai  zaune   dake darajan iyaye ,rayuwar mahaifiyata ke rike da aurenki yau ta fad'i ta mutu kisani aurenki dani ya qare dan rabuwa zanyi dake da huta ." "yanzu mami na mutuwa zaka rabu dani "?yes of course zaman me zan cigaba da yi dake zan rabu da kwallon mangaro na huta da kuda ,baki san kin  zame min qaya bane  ? ta runtse idanunta she's so much in love with him amman shi kullum tunaninsa  yadda zai rabu  daita , "dan allah meye ribar ka yaya adam da baka son  yiwa mami biyayya   ?ta tambayesa muryarta cike da rauni "ai duk akanki ne na kasa wannan biyayyar kinga kuwa bazan ta'ba sonki ba har na koma ga allah" bazakayi mata biyayya bayan ranta ba "ubanki zanyi ba biyayya bayan rai ba "ya fad'a a zafafe  yana jan tsaki yare da  dafe goshinsa can kuma yace "me keyn d'akina yake ajikin keyn kitchen?tayi shiru tana dubansa a matukar tsorace "me keyn d'akina yake ajikin keyn kitchen?" ya sake maimaitawa  a karo na biyu hankalin maryam ya tashi  sosai ta masa baya da sauri tun kafin ya sauke mata mari ". "don't let me rept my self wallahi idan baki fad'a min abinda yasa yazo hannunki ba zan baki mamaki yanzu .maryam ta sake tsorata dan tasan zai iya aikata komai tunda ya rantse muryarta na rawa "tace daman saboda na dinga gyara maka d'akin ne "na buqaci haka daga gareki ?"a'a kawai dai ni naga dacewar haka ne shiyasa "tunda nayi tafiya kina sharewa ?tace "eh ina sharewa "kina sharewa amman kuma naji d'akin yana warin mushe ya d'ago yana kallonta tsab  yana nazarinta  "dan allah dan annabi dan darajan iyayenka karka min komai  ta fad'a haka ne saboda kusancin da suka samu komai zai iya faruwa.tunda ya tsura mata tsumammun idanunshi bai sake cewa uhm bare uhm uhm  ba sai dai kana kallonsa zaka fahimci ya gaji da damuwarta "Dan girma allah Ke wace irin halitta ce ?duk abinda mutun bai so shi kike yi ni wallahi na gaji dake dan hannuna ya gaji da ta'ba jikinki." "Kayi hakuri nima jikina ya gaji da duka da mari "To zaman me kike yi ?"ai  sai kin bar gidan  kuma bari na har abada  ba sai kin qara dawowa cikinsa nonsense kawai "yana gama fadar haka ya juya fuuuuuuu naunayen ajiyaar zuciya ta sauke kuma sai lokacin hankalinta ya dawo jikinta  safa da marwa ta soma kafin ahankali ta tsaya a tsakiyar dakin ta hade hannuwanta duka guri daya bata ta'ba shiga tashin hankali da nadama irin wannan ba, domin har ga allah ta gaji da zama dashi amman kuma zuciyarta na kanshi  sonshi bai ragu acikin zuciyarta ba wayarta ta d'auka nan taga ashe  har lokacin nana hauwa'u na kan layi ta sauke ajiyar zuciya tare da furzar da zazzafar iskan daga bakinta muryarta a sanyaye  tace "sister Kiyi hakuri ashe ban kashe wayar ba kema kuma baki kashe ba "tausayinta ya kamata nana hauwa'u "har zuwa yaushe ne  zaki fita daga cikin wannan matsalar." " wannann tsana tayi yawa zuciyata karon kanta ta gaji da ganin halin da kike ciki na fahimci qiyayyar yaya mai karfi ce akanki ya kamata mami ta dauki mataki mai karfi a kansa" yanzu sister me kika ga  zanyi domin kawowa kaina sauki "maryam ta tambayeta "son da kikewa yaya yayi yawa gashi kuma baya samar min da kwanyar hankali  ?"bari dai yau na  kira yaya da kaina nayi masa magana ya sausauta miki maryam wacce idanunta suka cika da ruwan hawaye tayi saurin cewa "a'a sister  karki masa magana "dan me yasa zaki ce aa?"kinsan halinsa  yanzu zai dauka kararsa na kawo tsaki taja tayi discounting din kiran  da kukan nana hauwa'u ta kirasa "a zaune  yake yana kallon labarai amman bai sanda ya mike tsaye ba "a'a auta lafiya kike wannan uban kukan ?"me hisham yayi miki auta?" Cikin kuka  tace "haba yaya me yasa kake wa maryam haka ?au qarata ta kawo miki ko me ?sam sam bata kawo qararka ba, nan dai tayi masa bayani yadda akayi taji "dogon tsaki yaja " ke bazaki gane wannan yarinyar muguwa bace sannan makarya ce gata da siffar munafukai gabad'aya alamunta na rashin gsky ne, nifa ban ta'ba ganin makirar yarinyar kamarta ba ga taka min dokoki da take  "Allah yaya sister nada kirki kuma tana sonka "kinga auta ajiye maganar so wannan yarinya muguwa ce na fad'a miki "wallahi yaya zuciyar maryam a wanke take akanka ,haduwar aurenku daita baku kuka tsara ba allah ne  dan yaya adam kayi hakuri da yadda qaddararka tazo ,sannan sister bazata taka  duk wasu dokokinka ba tana da gudun zuciya gashi ita din mai biyayya ce . Kayi mata sausauci dani ina son naganta cikin farinciki kamar yadda na kasance a yanzu , bata ragewa ATA komai ba akan canjin rayuwar daya kawo a gidan aurenta a sanadiyar matakin da yayi qoqarin dauka akan hisham " "to yaya ya kake tunani idan maryam tana da yaya ?shima zai dauki mataki kwatankwacin irin wanda ka dauka akaina amman sai ya kasance sister bata dashi  bata da kowa sai allah da kai ,nayi imani yaya a yadda kake son yanuwanka ko wani kaga yayi mata haka sai inda karfinta ya qare dan allah ka sausata mata sister na sonka fiyye da soyayyar kowa da zaka bata dama zakaji dadin rayuwa daita" ata ya kalli tv yana jin haushin maganarta amman dan ya kawo karshen zance yace "naji sai anjima kafin tace wani abu ya katse wayar  yana jan tsaki ko ana soyayya dole tunda nace bana yi a rabu dani mana bata ga wahala bane da qafafuwanta zata arce na huta da jaraba   idan taki  km zan san yadda zan batar daita a nemita a rasa haba wannan naci da maseefa ya isheni kowa maryam idan aunty sajida ta kira maganar kenan maryam duk yan'uwansa  maryam dai maryam shi ko Oho babu wanda ya damu da damuwarsa ." Bayan kwana biyu maryam ta d'an samu natsuwa sakamakon baya shiga lamarinta sabgar gabansa kawai yake sai dai ita tana iyakar qoqarin na bashi duk wata kulawa idan yana gida kullum kafin ya fita aiki zata kula dashi idan ya dawo ma haka wasu ayyukan yace bai so wasu kuma miskilanci ya hanashi magana sai dai yayita cika yana batsewa. Yadda take kula dashi  ita bata isa ya nuna mata kulawa ko tausayawa ba idan kaga annuri a fuskarsa to baki yayi  amman ita ko oho kuma rashin mutuncinsa agaban kowa yake yi  wannnan yanayi yana sakata cikin tsananin damuwa sai ta zauna tayita kuka saboda tausayawa rayuwarta idan babu mami a raye tayi imani ko bai rabu daita  kamar yadda ya furta ba allah babu mai kwatarta a hannunsa ." Ranar lahadi tana  parlour'n kasa tana wanke bocxer dinsa da singles tana tunanin  karshe ma yazo yace me yasa tayi dan bai san ta cire acikin kayan wankinsa ba  mami ta shigo bakinta dauke da sallama ,maryam bata san ta shigo ba har sai data maimaita sallamar sannan tayi firgigib ta dawo haiyacinta tana cewa "waalaikumussalam ta cire hannunta daga cikin boket ta dauraye ta fito tana cewa "a'a mami sannu da zuwa "mami tayi murmushi tana cewa yauwa maryam ,maryam ta durkusa har kasa ta gaisheta  ina yini  mami ?lafiya maryam ya gida ta fad'a tare da zama tana qare mata kallo tsab "sannu da zuwa ta sake maimaita fad'ar haka tana murmushi mami ta kalli parlour'n komai tsaf sai kamshi ke tashi kamar yadda parlour'nta yake "ji yadda parlour'n Ke kamshi kamar yau aka kawoki "maryam tayi murmushi kawai " ina fatan dai kina lafiya komai lafiya ko ?lafiya kalau  mami ta fad'a hk dan bata son ta sake yin abinda zai sake kawo masu damuwa "karki boye min komai maryam idan akwai damuwa  ko wani abu dake faruwa tsakaninki da mijinki ki fad'a min domin nafi kowa kusanci dashi da sanin halinsa." "Wallahi babu komai mami shikenan tunda kika ce haka daman daga gidan auta nake nace na biyo na duba ki nasan halin da kuke ciki tunda kince lafiya Allah yasa haka "Allah sarki mami ya kika baro sister ?duk da dai koda yaushe muna tare , idan bama waya waya to zaki samemu muna chart, bata gama rufe bakinta ba suka jiyo sautin muryar ATA a  can kasan makoshi yana sallama fuskarsa a hade tmkr zaki ganin mami yasa ya dan saki fuska kad'ai "sweetheart kice a gidan ?."eh nice ta bashi amsa tana kallon fuskarsa  tsam maryam ta tashi daga zaunen da take ta shiga kitchen domin samawar mami abinda zata ci ."a natse ya zauna  yana cewa "sannu da zuwa sweetheart ina yini ?"lafiya ya aiki ?"alhamdulillah yay shiru yana d'an ciza lip's dinsa na kasa batare da ya sake cewa komai ba har kusan second biyar mami ta numfasa tace "wato kai yanzu idan ba nemanka nayi ba bazaka zo inda nike  ba  yau kusan kwanaki ashirin kenan babu labarinka kawai rayuwarka kake yi baka tunanin halin da zan shiga na rashin ganinka " "Wallahi adamcy ka bani mamaki daka iya tsallake  kasar nan baka fad'a min ba haka zalika ka dawo baka tako kazo inda nike ba duk akan na fad'a maka gsky shine ka d'auki mummunar fushi dani "babu komai rayuwa ce kuma arziki ganina a raye ne duk ya janyo haka "kiyi hakuri sweetheart kina raina wato yanayin aiki ne yayi min yawa a office sai kuma ga tafiyar gaugauwa ta sameni shine dalilin da yasa baki ganin  ba amman ba fushi nake dake ba  yau din nan nake son nazo na ganki  wallahi kina raina duk abinda zan yi sai kin fado kuma nasan zakiyi tunanin haka amman aiki ne "."yayi agogo sarkin aiki  amman tun ranar da nazo akan case dinka da mahaifiyar maryam ka dauki fushi dani ya kalleta kawai "karka wani min wannan kallon naka ,nasan halinka fa ko da qafa kayi magana wallahi zan fahimceka fushi kayi dan ban goyi bayanka  ba amman kai a ganinka goyon bayanka shine alkairi?" "at least sweetheart ya kamata kiji haushin kalaman data fad'a akanki sam sam  babu respet dan haka ni har abada bazan ga girmanta ba "ai shikenan ka cigaba allah ya bada saa ni zan tafi maryam maryam!! ." na'am  mami ta fito da sauri daga kitchen taga mami tsaye "mami ba dai har zaki tafi ba gashi na daura miki abinci ?tafiya zanyi maryam daman nazo naga lafiyarki ne ta mika farar ledar data zo mata dashi wanda Ke dauke da kayan snak "ga wannan kin dinga tabawa kina rage kwad'ayi sai kuma an kwana biyu na gode mami allah ya saka miki da alkhairin allah ya bar mana Ke amman dan allah mami ki tsaya kici abinci mana "abincin kuma maryam ?Aa bazan tsaya naci komai ba ni akoshe nike zuwa kawai nayi naga lafiyarki in allah ya yarda kuma sai an kwana biyu ."to shikenan mami allah ya tsare mana ke ta nufi kofar fita ATA  na biye daita tare da maryam  ya bude mata gidan baya ta shiga ta zauna yace "Allah ya tsare tayi masa banza Kmr bata jisa ba ya rufe murfin mota suna tsaye har sai da suka ga tashin motar mami sannan  suka juyo zuwa cikin gidan ." suna shiga parlour'n yace "ke me kika fada mata ?wa ni ?Aa ni!  ina tmbyrki kina tmyta ko kinyi hauka ne ?ya fad'a ransa a matukar bace "kamar yaya kake nufi ? ni fa bance mata komai ba  ko kana tunanin zan fad'a mata wani abu ne ?yayi shiru kawai  ya tmbyeta ne sakamakon ganin yanayin fuskar sweetheart din ba kamar yadda ya saba gani ba "nifa babu abinda na fad'a mata bai tsaya sake jin komai ba ya haye sama ya barta tsaye tana kallon bayansa yayinda idanunta suka ciko da hawaye ta daura hannunta duka saman kanta ta fashe da kuka "na shiga uku ta furta a fili yaushe zan fita cikin wannan damuwar ?."babu rana idan ba rabuwa zakiyi dashi ba ,zuciyarta ta bata amsa da haka jiki a sanyaye taje ta cigaba da aikinta tana wanki kwakwaluwarta na tunanin mafuta akan zamanta da mijinta ta dauraye singlet ta fito zataje ta shanya ya sauko daga shi sai qaramin wondo iya cinyarsa wanda ya kama jikinsa da kallo tabi sa dashi ,kyau ne dashi har a surar jikinsa, babu lafiyayyar macen da zata gansa haka bataji shaawarta ta motsa ba,yana tafiya yana shafa qirjinsa bai kalli inda take ba ya samu waje akan kujera ya zauna nan da nan tunaninta ya canza zata so ace mijinta ya kusanceta amman taya hakan zai faru ?” ta wacce hanya zata bullo masa domin duk biyayyarta garesa bazai saurareta ba ” “Komawa tayi d’akin bayan ta gama aiki ta cigaba da tunanin mafuta ,har dare zuciyarta bata barta ta huta ba ta kasa runtsawa washegari tun da sassafe ta kira nana hauwa’u” sister na rasa yadda zanyi ki taimakeni sister ,gabdaya kaina ya kulle na rasa me zanyi ina son yaya adam ya kasanceni amman Kinsan idan nace zan nemi yaya adam kai tsaye ubana zai ci “shikenan ki kwantar da hankalinki ga shawara ina wannan grup da nake muke ciki ciwon ya mace da matan so kiyi admn din group’s din magana zasu iya baki shawarwari “shikenan sister na gode bari nayi masu magana duk abinda ake ciki zan sanar miki .bayan sun gama waya mata son ta shig ta duba admn taga tana online dan haka sai ta bita pc tayi mata Slm .” bayan wani lokaci ummu maryam tayi mata reply da Wslm bayn sun gaisa tace sister naga kice admn group din matan so naga group din ana gyara aure ne dan allah inada matsala da mijina dan allah ina son ki bani sharwari “oky babu damuwa ina sauraronki maryam tayi mata takataccen bayani akan rayuwar aurenta a karshe tace na kasance mai karfin sha’awa kuma mijina baya kusantata shine nake son dan allah kibani shawara akan yadda zanyi ya dinga kusantata “okay idan dan wannna ne baki da matsala dan akwai mafuta muna ta bata shawar yadda zatayi sannan tace muna siyar da maganin karfin maza idan kina so zaki iya siya akwai wanda ake bayarwa asobo’ akwai wanda ake bayar a coffe ‘ akwai wanda zaki dafa mashi kamar shayi ya sha idan yana sha ko acikin drinks sannan akwai wanda hanky ne da zarar kin samu damar kin daura masa akan gabansa zakiyi mamakin yadda zai kusanceki .” “Amman sis ko akwai wanda zan masa amfani ya kusanceni batare dayasani ba “duk muna dashi na coffe ne ,yauwa na gode sosai ki tura min account numberki nawa ne kudin ?nan dai ta fad’a ko nawa zata bayar batare da bata lokaci ba tace ummu maryam ta tura mata account number dinta maryam ta kira nana hauwa’u bayan ta dauka ta koro mata komai amman matsalar sister bani da kudi “bangaren nana hauwa’u tace turo min account number din zan saka mata cikin kankanin lokaci nana hauwa’u ta turo mata kudi tare da turawa maryam alert domin ta turawa ummu maryam bayan kwana biyu aka kirata sakonta ya iso cike da farinciki taje ta karbo “da daddare daya dawo daga aiki yayi wanka ya dawo parlour ya zauna yana kallon news daga shi sai singlet da qaramin wondo yayinda ita kuma take kitchen ta hada masa coffe acikin qaramin jug mai rike zafi da cup kwaya daya ta daura akan tray ta fito ta ajiye masa akan table din gabansa duk da bai cin abincinta amman baya tsallake tayin coffe dinta .” Ta juya ta haye sama ta sha wanka ta bud’e akwatin kayan lefenta ta duba kayan bacci mai shegen kyau wanda yake bayyana rabin jikin waje,ta dauka tasa nan take ta dawo rabi tsirara rabinta waje wanda duk kamun kan nmj idan ya gani sai yaji wani iri ajikinsa kayan sharara har ana hango kan nipples dinta tasa amercan pent wanda yar siriyar igiya ce a tsakiyarsa ta feshe ilahirin jikinta da turare mai shegen kamshi cike da matsanancin tsoro ta sauko ta zauna akan kujerar dake fuskantarshi tare da daga kafarta har yana hango pent dinta kallo daya yayi mata ya dauke kanshi tare da juya mata baya yana cewa “Ke ! Ki gyara zamanki tana jinsa tayi kamar bataji ba sai ma sake budesu tayi tana daddana wayarta ya juyo ahankali a tunaninsa ta gyara amman sai yaga ta baje tana kallon wayarta “ “Ke wannan irin iskanci ne nace ki gyara zamanki ? Ya fad’a yana siyaya coffe a cup tare da sake juya baya madadin ta gyara zamanta sai tayi kamar bata jisa ba bai juyo ba ya kai hannu ya dauki cup din coffe daya zuba ya sha cup biyu kenan ya sha amman tund ya sha ya rasa tunaninsa cikin kankanki lokaci ya fara jin sauyi ajikinsa ya dauki cup din daya sha coffe dashi ya duba ciki bai ga komai ba dan haka ya ajiye ya koma ya jingina bayansa yana kallonta still tana nan a yanayin da take har ma ta qara bude kafafuwanta cikin wani salo cikin kankanin lokaci ya fara rasa tunaninsa mikewa yayi amman kasa tsayuwa dan haka ta mike ta rikosa amman cikin karfin hali irin nasa ya buge mata hannu yana cewa “don’t don’t touch me aiko ta zame jikinta aranta tace jiki magayi tun baaje koina ba ka fara fita haiyacinka ya shige d’akinsa ya fad’a kan gado ya kamkame jikinsa waje daya tamkar mai jin sanyi .” ahankali ya nemi dukkanin natsuwarsa ya rasa hankalinsa ya fara gushewa jikinsa har wani irin karkarwa yake babu abinda zai iya tunawa a halin da yake ciki ,shi kanshi bazai iya tuna waye shi ba ahankali maryam ta tura kofar dakin cikin saa ta isketa a bude daman adduarta kenan allah yasa bai kulle kofa ba ,tana shiga dakin cikin sanda ta yaye bargon daya lullluba jikinsa dashi ta shige jikinsa tana sauke numfashi .ahankali ta fara shafa week point din duk wani lafiyayyen nmj yayi qoqarin bude idanunshi amman ya kasa yadda take shafasa sai yake jin abun kamar a mafarki qoqarin bud’e idanunshi yake domin tabbatar da mafarki ne ko kuwa gaske ne ….”to maryam din mami fatan nasara 😂😂😂 Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 17 ATA ya kasa bud’e idanuwansa sakamakon nauyin da suka masa, yayinda maryam ta sake manne masa kamar zata tsaga fatar jikinsa suka had’u suka manne wa juna ta shige jikinsa sosai tana shakar dad’dan kamshin turarensa mai bugar da zuciya wani irin zazzafan sonshi ke sake shigarta yana bin jinin da tsokar jikinta numfashi ta sauke da karfin gaske muryarta a raunane tamkar wacce zata yi kuka ta fara magana “yaya Adam ina tsananin qaunarka ina sonka kada ka rabu dani ,ban kasance marainiya a duniya ba amman ina jin maraici atare dani akan soyayyarka wallahi idan ka rabu dani mutuwa zanyi dan bazan juri zama acikin duniyar nan babu kai atare dani ba, ka so dan Allah soyayyarka na bani wahala .shafa shi take tana magana can kasan makoshi tana jin wani maganadisu soyayyarsa na huda zuciya dama gangar jikinta.” yayinda shi kuwa sha’awarsa ta dinga motsawa fiyye da lokutan baya daya saba tsintar kanshi ciki birkitota yayi ta rufto saman qirjinsa sai da tace “wash !!saboda rikon da yayi mata sannan idanuwanshi a rufe ya fara tsotsan dukiyar fulaninta domin dai a idanunshi mafarkinsa yake gani baya ganin wata maryam a matsayin maryam ,nan take so mai tattare da sha’awarta tattare da sanyi ac ga kamshin turarenta dana shi dana air freshener sukai had’e suna fixgarsa daga can karkashin lip’s dinsa ya kira sunanta “my princess! ta yadda maryam baza taji sunan da ya kira ba, romancing din juna sukai sosai kafin daga bisani ya d’auki hanyarsa duk yadda maryam Ke jin d’an zafi saboda farkon yinta ne ,haka ta daure ta bashi had’in kai domin samun cikar burinta iya budurcinta ma kawai daya zamo shine farkon mutumin daya kar’ba ya isheta qarasa rayuwarta cikin farinciki da salama bare zata so ya tausaya mata ya sota fiyye da komai dake cikin duniyar nan dan akan shi babu abinda bazatayi dan ta mallakesa gabad’aya ya zama nata na har abada ba .” Iya juriya maryam tayi dan sosai ATA ya saki jiki baya ji baya gani yayi sha’aninsa kuma sosai take jin zafi amman ta toshe bakinta har sai bayan da ya gama sha’aninsa ya kwanta sharaf a gefenta yana fidda numfashi da ajiyar zuciya yana shafa nonu wanta ,ahankali ta zame ta sauko kasa da rarrafe ta koma d’akinta ta fad’a bathroom domin gasa jikinta ta had’a ruwan dumi ta shiga ciki har da qararta tare da runtse idanunta sai da tayiwa kanta ruwan zafi biyu sannan ta d’an ji dadin gabanta tayi wanka ta dawo d’aki ta kwanta tare da lullu’be jikinta ta kamkame jikinta waje d’aya, tayi shiru tare da tsurawa bangon d’akin ido babu abinda take gani sai hallitar jikinsa tana mata gizo , gani take kamar jijiyarsa take kallo ko kifta idanu bata yi cikin ranta tace” allah mai halitta yanzu duk girman abun nan ya iya shigewa jikina ?” gashi baya haiyacinsa bare ya tausaya min runtse idanunta tayi sai ga hawaye sharar sun biyo kuncinta .” ta tuna a novel din da take karantawa idan namiji yayi disvirging din mace irin kulawa da soyayyar da yake nuna mata amman gashi ita ta tashi a zero babu soyayya babu kulawa hasalima da yana cikin haiyacinsa bazai ta’ba kusantarta ba “to ai Ke kika jawa kaina tunda kika kai karshen rashin kunya da bai damu dake ba me yasa me zaki damu dashi ?zuciyarta ta tambayeta girgiza kanta tayi tana sake qamqame jikinta hawaye na cigaba da gangarowa akan kuncinta da kyar ta samu bacci ya d’auketa cike da shaukin mijinta. washegari da ciwon jiki mai tsanani ta farka dan ko iya tashi batayi ba ,daga inda take kwance ta janyo wayarta ta kira layin nana hauwa’u tana d’auka tace “sister ki taimakeni kizo min da doctor bana da lafiya jikina ,ke koina ciwo yake min “bata tsaya jin abinda nana hauwa’u zata fad’a ba ta katse kiran ta sake jan bargo ta lullu’be jikinta ” Qarfe takwas da mintuna ashirin nana hauwa’u ta shigo parlour’n gidan tare da doctor aysha saminu babu motsin kowa a parlour’n sai na na’urorin da kuma hasken qwayayen da basu kashe daren jiya ba kai tsaye saman gidan ta nufa tare da likita a bakin kofar d’akin ta tsaya tana knocking ahankali, jin shiru ta fara neman layinta “ki shigo a bud’e kofar take dan haka nana hauwa’u ta tura kofar d’akin suka shiga tana kwance akan katifa numfashi kawai take saukewa ahankali kamar wacce take da cutar asthma. da sauri ta qarasa ta hau saman gado ta yaye bargon da ta lullu’be jikinta dashi ta ta’ba jikinta wani zafi taji ya ratsa tafin hannunta “subhallah sister sannu numfashi ta sauke tace “yauwa sister ina doctors din dan hankalinta bai kai ga ganin doctor aysha dake tsaye ba “gata tare muka zo “dan allah kice doctor aysha ta dubani sister jikina kamar ba nawa ba “nana hauwa’u ta kai bakinta daidai kunne maryam tayi mata magana cikin rad’a “da alamun buqata tabiya ?bari sister naji jiki wallahi ban san zan iya dauriyar nan ba “alhamdulillah allah yasa kwallon yayana ya shige raga “to ameen amman fa ina jin tsoro “ nana hauwa’u ta d’ago ta dubi doctor aysha tana cewa “dan allah ki duba min sister tare da yi mata qarin bayani abinda ya faru dan ta samu damar yin aikinta cikin sauki sanann ta matsa ta bata waje .” doctor ta dubata taga bataji rauni sosai ba dan haka tayi mata alurai ta rubuta magani wanda zata sha sannan nana hauwa’u ta sallameta “sister cinyoyina bazan iya d’agawa ba “sorry tunda anyi miki allura zakiji saukin ciwon ta fad’a tana kai hannunta jikinta ta soma mammatsa mata “ina yaya yake ?na dai barshi a d’akinsa bansani ba ko yana nan ko ya fita office ba “qarshen qiyayya ya qare idan ciki ya shiga shikenan maryam tayi shiru taki cewa komai dan zuwa yanzu tana jin nadamar abinda ta aikata “allah yasa ciki ya shiga sister”nana hauwa’u ta sake maimaitawa tana matsa mata kafafunta tana sakin murmushin naunayen ajiyar zuciya maryam ta sauke “allah yasa idan ya shiga yayi farinciki idan hakan ta kasance zanji dadi sosa dan wallahi sai yanzu nake jin tashin hankali.” karki wani damu kanki babu abinda zai faru sai alkhairi Ke dai Kiyi wa kanki kyakkyawan fatan yaya na matuqar son yara nayi imani kika samu ciki zai ajiye komai ya rungumeki “idan kuma yace taya hakan ta faru me zance masa ?wallahi tsoronsa nake ji bari na kira mami na fad’a mata “a’a sister kunya zanji ace amatsayina na diya mace na aikata hakan ,fyade fa nayi masa ai wannna abun kunya ne a gareni . “Dan allah karki d’aga hankalinki mu jira lokaci amman ni nasan da gaske zai so abinda zaki haifa idan allah yasa an samu domin sosai yaya Adam yake son yara tun maryam na iya bawa nana hauwa’u amsa har tazo tayi shiru sakamakon baccin daya d’auketa ta lullu’be mata jiki ta fito domin siyo mata magungunan da doctor ta rubuta .”bangaren ATA kuwa bai farka ba sai karfe goma daidai ya tashi da matsanancin ciwon kai da ciwon jiki mai tsanani yana tangadi ya tashi ya fad’a kan kujera safo kwaya d’aya dake dakin ya rike kanshi dake sarawa yana tunanin tare da son tuna abinda ya faru dashi ,iskancin maryam na jiya ya shiga dawo masa ,yanayin shigarta da zamanta da kuma coffee din daya sha tsaki yaja ,yayita qoqarin ya tuna abinda ya faru bayan wannna amman ya qasa tuna komai saboda karfin maganin ,lumshe tsumammun idanunshi yayi kawai ya yunkura da kyar ya tashi yana had’a hanya ya daura hannunsa akan handle din kofar shiga bayi sai kuma ya dan tsaya yana ciza lip’s dinsa “amman dai kamar kayi mafarkinka daka saba jiya?” yes nayi mafarkin princess dina ya bawa zuciyarsa amsa da haka sannan ya shiga yayi wanka tsarki ya fito ya tsaya yana kallon d’akin kafin ahankali idanunshi ya sauka akan bedsheets wanda duk ya baci da spam shiru yayi yana mamakin ganin sha shin spam wanda bai saba ganin haka ba a duk sanda yayi mafarkinsa , dan qaramin tsaki yaja sannan ya janye zanin gadon ya nad’e ya ajiye a gefe ya dauki fari bedsheet ya shimfid’a ya shirya ya fita zuwa office.” Wunin ranar a gidan nana hauwa’u ta wuni tana kula da maryam sunyi hira mai mahimanci maryam tace “sister Kiyi min alqawari babu wanda zai san da faruwar abinda ya faru a tsananina da yayanki “idan ya zama ciki fa ?maryam tayi shiru cikin tsananin tashin hankali “zan so faruwar hakan amman ina jin tsoro zan so ace yana cikin haiyacinsa komai ya faru sister wallahi tunanina me zai je yazo yayinda ciki ya shiga ?kai sister dan allah ki bar wani tunanin abinda zai faru “sai bayan la’asar sannan nana hauwa’u tayiwa maryam sallama ta koma gida “. Tsawon kwanaki uku nana hauwa’u na zuwa gidan amman ko sau daya basu had’u da ATA ba dan tana zuwa Qarfe shabiyu ta wuce bayan laasar a haka har maryam taji sauki sosai sai dai zuciyarta da gangar jikinta amatukar tsorace suke .” Yau sati d’aya kenan da faruwar abinda ya faru a tsakaninta da ATA tana zaune a parlour’n sanye da kayan shan iska sai dai ba irin na ranar nan bane wannan yana da d’an dama domin wonda da riga ne masu taushi green colour touch of white wonda iya cinyarta yayinda rigar ta kasance hamles hannunta rike da waya tana chart a group dinsu na matan so ya shigo ko kallon inda take zaune bai yi ba ya nufi hanyar sama yana furzar da hucin iska daga bakinsa da sauri ta d’ago daga abinda take tabi bayansa da kallo tana tuno gamuwarta dashi tana sake jin wani sonshi na shigarta amman shi ko kad’an bata hango sausauci daga garesa ba har yanzu yana Kan nashi kudirin na rashin sonta kuma ta tabbatarwa kanta da wahala ya sota din dan bata hangowa kanta dalili ko abinda zai sanya shi nemanta ba koda zasu shekara dubu a haka ne , ita yanzu kanta take tausayawa dan duk ranar daya fahimci ya kusancenta wanda itace silar faruwar haka ta kade .” Mikewa tayi da sauri tun kafin ya kai ga hawa sama ta sha gabansa tana masa sannu da zuwa tare da qoqarin amsar jakar hannunsa ,wani kallo ya d’auketa dashi tun daga sama har qasa sannan yaja tsaki “meye haka ?ya fad’a a tsawace “sannu da zuwa nayi maka sannan ka kawo jakar na kai maka d’aki wani tsaki yaja “kina da matsala wallahi wai sau nawa zan nuna miki bana son duk wani abinda zai had’a ni dake ?sau babu adadi “ ta bashi amsa da haka tana kallon cikin idanunshi “okay tsayawa matsayinki ne bazakiyi ba kome ?Ko d’aya wannan hakin daya rataya a wuyana ne kaga dole na sauke kallonta yayi kawai sannan ya cigaba da magana “wad’an nan kayan na jikinki da wanda kika saka last week kar na qara ganin kin sashi acikin gidan idan ba haka zaki had’u da damuwa yanzu ma kije ki ciresu bana son ganinsu idan ma kina sakasu dani ne kinyi aikin banza dan wallahil azim bazaki dauki hankalina ba saboda bana ganinki a matsayin mace “ yana gama fad’ar haka yabi gefenta ya hau sama.” ta biyasa ta shiga d’akinsa alokacin yana tsaye a bakin gado ya soma cire kayan jikinsa ta cikin madubi ya hangota tsaye still da kayan da yace ta cire tsaki yaja yayi cilli da kayan daya cire ya shige bathroom fitsari yayi ya fito ya kwanta flat akan katifa yana sauke numfashi tare da runtse idanunshi dan wani irin ciwo kanshi Ke masa wanda ya rasa dalili tun last week yake fama dashi ahankali bacci ya fara fixgarsa , cikin sand’a ta shige bayin ta had’a masa ruwan wanka ta fito domin had’a masa coffe dinsa na gado baccin minti goma yayi ya mike ya fad’a bayi yana shirin hada ruwan wanka tsayawa yayi cike da tunani bai yi mamaki ba dan yasan aikinta ne ,haka take masa a duk sanda ta samu damar shigowa d’akinsa . ya sanya hannunsa cikin ruwan babu shiri ya shiga dan ruwan yayi masa yadda yake so dan har wani qamshi yake bai bata lokaci ba ya shige bathtube ya kwanta luf aciki kamar wani qaramin yaro dumin ruwan na ratsashi ahankali gajiyar jikinsa ke warwarewa yayinda acan bedrom dinsa maryam tuni ta hau tattara kayan daya cire ta kai inda yake ajiyewa ta sake gyara masa dakin ta feshe da air freshener .” Shiru yayi kwance acikin ruwan yana tunanin irin qoqarinta garesa duk duniya a yanzu bayan sweetheart dinsa tafi kowa sanin abinda yake so sannan tana iyakar qoqarinta akanshi sai dai bai san dalilin da har yanzu zuciyarsa ta qasa amincewa daita ba ,zuciyarsa tashiga wasi wasi anya bazai hakura da mafarkinsa ya rungume qaddararsa ba tunda ya rasa mafarkinsa ?hisham ya hakura ya rungume qaddararsa suna zaune lafiya ,daidai gwargwado yarinyar tana binsa tana masa biyayya tana jin tsoronsa wanda abinda yafi buqata kenan ga matar aurensa.” idanunshi ya daga ya kalli saman bayin “karka kuskura ka karbi wannan yarinyar yanzu ta yaya zata nuna irin wannan matar a idon duniya matsayin matarka ?mace sam babu tsari mace kamar ba halitta mutane ba wannan yarinyar kad’an ya rage bata zamo wada ba .tunani ya dinga yi ya dauki wannan ya duba ya ajiye akanta a qarshe yace “ no way Adam you can do that sam sam bata cancata ba kwata kwata ma bawan nan tunani ya kamata ka tsayi ba kai da kake da tafiya agabanka a gobe gara ma ka tafi ko zuciyarka zata samu natsuwa dan yawon ganin ayyukan alkhairinta gareka zai iya sauko da zuciyarka kuma abinda bazaka so faruwarsa ba kenan “ wannan tunanin yasa shi mikewa daga cikin bathtube ba dan ya gama awanni daya saba yi ciki ba ya saba sabulu ya qarasa wanke jikisa ya daura towel ya fito .” Abakin madubi ya tsaya da niyyar shafa mai yaji ta shigo ta matso kusa dashi zata kai hannunta jikinsa yayi saurin matsawa yana mata wani irin kallo yana mai jin zafi da haushin shishigi irinta bata damu da irin kallon tsanar da yake mata ba ta sake matsoshi wani mugun tsaki yaja yana sake matsawa tare da jin zafi, zuciyarsa na sake tsanarta ya qarasa gefen gadonsa wani abu ya danna a gefen gadon take duk wasu kayan shafe shafensa suka bayyana ya soma dauka daya bayan daya yana amfani dashi tayi taku uku ta tsaya abayansa har yana jin saukar hucin numfashinta ya juyo a fusace tayi saurin ja baya hanyar fita ya nuna mata da yatsan hannunsa yana cewa “wai me yasa baki da zuciya ne ?dole ne ?! nace dole?!! nace banayi banason ganinki a inda nake ki kama kanki mana ko dole sai mun hada inuwa daya dake ?nasani ba dole bane amman ni ina qoqarin sauke hakinka dake wuya ne “nace bana so ,In your life don’t you ever enter this room again idan ba haka ba duk abinda nayi miki kice kika jawowa kanki leave ya sake nuna mata hanyar fita .” “Shikenan zan fita amman ga flaks din coffe can na kawo maka nasan zaka buqata “oh my goodness god “ya furta yana dafe goshinsa murmushi tayi sannan ta fita tana leka fuskar shi bayan ta fita yaja tsaki sannan ya cigaba da abinda yake byn ya kammala ya fitar da qananun kaya ya saka sanann ya sanya takalmi silifas wanda ya dace da kayan jikinsa a nutse yake saukowa qasa, har yanzu parlour’n shiru yake bata ma cikinsa bai damu ba sai ma dadi yaji da bai tarar daita ,tunanin abinda zai sakawa cikinsa yake dan tun safe zuwa yanzu bai ci komai ba hankali ya samu waje ya zauan yana kiran daya daga cikin masu tsaronsa byn ya dauka yace a turo masa musa domin samo masa abinda zai ci .”cikin kankanin loaci musa yayi knocking ya bashi izinin ya shigo ya fad’a masa abinda yake so ya ciro wallet dinsa, fararen sababbin yan dubu dubu guda goma shabiyar ya mika masa ya juya ya fita da sauri shi kuma ya mike akan kujera ya kwanta ya daura hannunsa daya akan cikinsa yana shafa lafaffen cikinsa .” Bai Jima da kwanciya ba musa ya dawo yayi knocking kofar parlour’n yana daga kwance ya bashi izinin shigowa ya shigo cikin parlour’n hannunsa da fararen ledodi cike da girmamawa ya sake gaishesa aciki ya amsa tare da mikewa zaune ya amsa ledodi ya ajiye a saman table din gabansa wallet dinsa ya sake ciro ya ciro kudi ya mika masa musa yayi Godiya ya fice daga parlour’n .”ahankali ya bude ledodin ya baje akan table din gabansa ya fara ci sai daya ci ya koshi sannna ya mike ya ya bar sauran ya haye sama alokacin an fara kiran sallar magrib bayi ya shiga yayi alwala ya fito ya fita zuwa massalacin dake manne da gidansa bai dawo gidan ba sai wajen qarfe goma yana shiga d’akinsa system dinsa ya kunna ya zauan akan kujera.” kusan karfe daya na dare ya kai yana faman aiki akan system wanda maryam duk tana hankalce dashi dan itama sai zariya take daga d’akinta zuwa parlour’n qasa cikin wasu hadaddun kayan bacci sosai ATA ya gaji kuma alokacin babu abinda yake bukata kamar coffe dole tasa ya janyo flaks din da maryam ta ajiye masa da cup ya tsiyaya ya fara sha yana cigaba da aikinsa kafin ahankali bacci ya fara fixgarsa ya tattara komai ya ajiye ya kwanta nan da nan wani bacci mai nauyi ya daukesa .ahankali maryam ta shigo dakin , ta tsaya akansa tana qare masa kallo tsab ” “ina ma zaka iya bani dama dana bayyana maka irin yadda nake ji akanka azahiri bani da muni da kake tsanata akanshi ,duk wani abu da mece take dashi na daukar hankali ina da shi yaya Adam, abu daya ne kawai bani dashi shine tsawo kuma nima bani nayi kaina haka ba ,haka allah yake son ganina .” Tana tsaye shiru tana kallon tana zance zuci daya daga cikin wayoyinsa ta dauki qara da sauri ta durkusa kasa ta kamkame jikinta wuri daya tana rawa jiki, ya lulobo wayar ya daga da kyar batare daya bude idanunshi ba sakamakon nauyin da sukai ”hello !!! yaji shiru dan haka ya mayar ya ajiye wayar ya koma ya kwanta da hannu hagu .”ta sauke naunayen ajiyar zuciya ta mike a hankali tana lika fuskarsa bacci ya koma dan hk ta soma kokarin dawo gabansa ta zuba masa idanunta tana jin kamar ta had’iyesa tsabar son da take masa shine farin Cikinta wallahi da zaa tambayeta dashi da kanta wa tafi so tabbas shi zata za’ba akan kanta wani kiran ya sake shigowa da wani irin mugun sauri ta hantsila byn kujerar sofa tana rawar jiki “.okay zuwa gobe kenan eh kazo mu wuce ta nan “iya abinda taji ya fad’a kenan ya kashe wayoyinsa gbdy ya koma ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya wani bacci mai nauyi ya daukesa cikin sand’a ta fito daga bayan kujera ta tsya akansa kusan mintuna talatin tana kallonsa kafin ahankali ta kai hannuta fuskarsa taji gabad’aya yanayin saukar numfashinsa ya canza tayi taku biyu ta haye gadon ta kwanta abayansa rungumesa tayi tsam ajikinta tare da zagayo da hannuwanta Kan qirjinsa tana shafa Kan nipples dinsa da hannuwanta duka wani wahalallen numfashi ya sauke .” Ahankali ta dinga murza Kan nipples dinsa masu dan girma tana goga masa nonuwanta ta d’auki sama da minti shabiyar sannan ta zare hannuwanta ajikinsa ta cire rigar baccin jikinta shima ta cire masa kayan jikinsa ya saura sirara haihuwar mami ta tsurawa gabansa ido yana da girman gaban sosai tamkar dai yanayin mazan daake rubutawa a novel ya had’u ta koina ta d’auke idanunta akan jijiyarsa ta kai ga fuskarsa , pnky lip’s dinsa ta tsaya kallo da wasataccen gashin girasa a natse ta dawo gabansa ta shige masa tare da lafewa sosai ajikinsa tamkar wata baby cikin bacci yake jin wani irin shock a ilahirin jikinsa tamkar ana jonashi da wutar lantarki yayinda sha’awarsa ta soma motsawa bai san sanda yayi mata riko mai kyau ba ,ahankali maryam tayi shiru tana jin yadda jijiyarsa ke tashi tana harbawa wanda hakan ya nuna mata alamun yana jin wani abu wasanni ya soma aika mata dashi cikin kwarewa ita kuma har lokacin tana lafe tana shafa kwantaccen gashin qirjinsa mai matukar taushi zuwa Kan nipples dinsa yau ma dai kamar wacan ranar sai da tayi nasara ya kasanceta cikin mayen bacci sakamakon maganin da tayi masa amfani dashi a coffe taji dadin wannan kasancewar sannan bata ji zafi kamar wannan lokacin ba baccinsa ya cigaba da yi hankali kwance .” Ta janyo bargo ta rufa masa tana kallonsa tana jin wani zazzafan qaunarsa mai tattare da kishinsa nabin jinin jikinta ,bata jin akwai wata mace da zata lamucewa kasancewa da mijinta duk runtse sai dai bayan ranta amman ita dashi mutuwa ce kawai zata rabasu “to kuma ai kince kina son ya dandani zafin soyayya taya zai dandana kenan ?bayan kuma wanda yake dandana akan mafarkinsa “? zuciyarta ta bata amsa da hakan “wannan ai mafarki ne maryam a zahiri yaga samu yaga rashi “bazan iya ba bazan iya wannna kasadar ba ,bazan iya barin wata mace koda wasa ta ra’bi inda mijina yake ba sai dai bayan raina mijina nawa ne ni kad’ai zanyi komai dan ya zamo mallakina na har abada “tun da asuban farin ta lallaba ta gudu dakinta kafin ya farka yaganta yaci mata mutunci.” Shi kuwa bai tashi ba sai karfe goma a gigice ya tashi kamr wacan ranar da ciwon kai mai tsanani da jiki ya tashi da kyar ya shiga bayi yayi wanka ya dauro alwala ya fito ya gabatar da sallah byn ya idar ya shiriya sannnan ya soma had’a kayanshi cikin sauri yana duba agogo qarfe shadaya daidai ya kunna wayoyinsa nan take kiran mutane ya soma shigowa wayarsa ya sauko parlour’n rike da qaramar jaka alokacin maryam tana kitchen taga fitowarsa yana amsa waya wanda Ke sake tabbatar mata tafiya zai yi kamar yadda tayi tunani sakamakon wayarsa ta daren jiya “ta fito da sauri tana goge hannunta ta kira sunansa”baby ! yana jinta yayi mata banza yana jan tsaki ganin haka yasa tace “yaya Adam!cak ya tsaya batare daya juyo ba “tafiya zakayi ne babu sallama ? shiru yayi bai ce komai ba “to shikenan allah ya tsare allah saukeka lafiya .” A matukar fusace ya juyo ya kalleta kafin ahankali ya motsa labbansa “yaushe muka fara haka dake ?ya tambayeta “laifi ne dan nayiwa mijina addua ?hakina ne ka fad’a min zaka yi tafiya ko ba dan komai ba saboda halin mutuwa ,karka manta idan ka mutu a yanzu ni din nan dai nice zan maka takaba ,haka zalika idan na mutu kai din ne dai zai kaini kabari shiyasa yana da kyau ka ajiye komai ka bari muyi zaman aure kamar sauran maaurata tunda na zame maka dole kai ma ka ..” ai bata kai ga qarashe maganarta ba ji kake tasss !saukar marin ATA ya zuba mata sai da maryam taji wani jiri zai qara mata shawul ya rike hannunsa ciki zafin nama sauran kadan maryam ta fadi kasa .” wani kallo yayiwa shawul din dole tasa ya sakar masa hannu yana cewa “kayi hakuri mana duk fa abun bai kai ga haka ba …” ina ruwanka !ya fad’a yana nuna masa kofa fita sannna ya fuskanceta da kyau “sha sha banza sha shar wofi akan me zaki min addua ance miki ina bukatar adduaki ne ? adduar uwata kadai ya isheni idan na mutu kika min takaba allah ya isa ban yafe ba Ke kuma idan kin mutu sai dai Ubanki ya sakaki akabari amman ba dai ni ba banza mara zuciya kawai .” nan da nan yanayinta ya canza ta zuba masa ido kawai tana kallon yadda yake zuba ruwan bala’i “matsawar baki daina shiga rayuwata ba kin dinga ganin bacin rai kenan fiyye da wanda nake miki shawul kam bai wuce ba kamar yadda ATA ya bukata yana ta bashi hakuri bai yi magana ba ya nufi kofar fita shawul ya cigaba da bata hakuri murmshi kawia tayi tace “haba yaya shawul babu komai fa kabishi kar ya tafi ya barka ko kuma ya dawo ya sauke fushinsa akanka abinda ya aikata ba abinda zai dameni ba kuma bazai sa na canza ba ko a wani yanayi yake zan cigaba da zama dashi karka damu wata tana zai zama labari “allah ya qara miki hakuri maryam “dan Ke din salahar mata ce gaskiya kina da kirki da hakuri nima shedane ,tausayi imani Duk kin hada matar da zaayi alfahari daita ce babu Wanda zai samu mace mai irin halinki Kuma yaki son ki zama matarsa sai wannna sarkin zuciyar tayi murmushi tare da cewa “na gode sosai da yabo tare zakuyi tafiyar ne ?eh tare zamu hollond “allah sarki to dan Allah ka kular min dashi .”karki damu in sha allahu “allah ya tsare dan Allah idan kun shiga jirgi kayi masa hoto ka turo min ta fad’a tana murmushi shawul ya juya ya bi bayan ATA yana jinjina girman hakurin maryam da girman soyayyarta garesa allah ya hada masa komai da komai na duniya amman girman da nuna isa yasa ya kasa gane salihar macen daya samu .” Tunda ATA yayi tafiyar nan tashiga damuwa madadin tayi farinciki amman sai sabanin haka tunanin rayuwar da take a gidan data rashin isashen abinci agidan da kuma ta kewar mijinta dan yanzu manage rayuwarta kawai take hakan yasa duk tabi ta zabge ta rame abun duniya duk ya isheta gashi babu wanda zata iya tun kara da wannan batun mutun daya ce zata iya fadawa itace nana hauwa’u kuma tasan zata nemammanta mafuta amman dole mami taji idan mami taji kuma dole ATA yaji kuma tasan bazai barta haka ba sai ya gana mata izaya kala kala wata zuciyar tace ta kira mahaifinta ta fad’a masa shima dai dole zai fadawa mami dan abun kaskanci ne ace kamar gidan nan babu abubuwan more rayuwa kusan kullum abu d’aya take ci idan tayi baki duk kunyar duniya ta isheta wani lokacin nana hauwa’u take kira ta tura mata kudi saboda baki to kuma ta dinga tambayarta kenan ?”. bayan sati biyu mami ta sake kawo mata ziyara alokacin maryam tana wanke wanke a kitchen tana kuka har da shesheka daga bayanta taji sautin muryar mami “Ke me ya sameki hk ?muryar mami yasa maryam ta juya bayanta da sauri tabbas itace tsaye nan da nan tashiga goge hawayenta “ina adamcy?ta tambayesa tana qarasowa gareta tare da kallonta “yayi tafiya zuwa hollond “ kenan bai dawo ba ?maryam ta gyda mata kai alamun eh nan da nan mami ta shiga cikin kitchen din tana bubbude cabinet babu komai na abinci sai shimkafa wacce bata wuce kwatan buhu ba “Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun “yanzu haka kike zaune kike rayuwa acikin gidan nan babu kayan abinci ?”mami ta fad’a tana maseefa “daman an fad’a min to wallahi bazan dauki zama da yunwa ba ,duk arzikin da allah yayi maka adamcy a iske gidanka haka wallahi kaji kunya .“mami babu wani problem’s fa ina cin abinci ,karya kike munafukar allah karesa zakiyi kina cin abinci kalli yadda kika dawo duk kin qare kin lalace .” “to mami Kiyi hakuri amman shi yaya bazai san ko akwai kayan abinci ko babu ba saboda “me bazai sani ba ?ba zamansa kike yi ba .”?shiru tayi tana danne abinda Ke taso mata mami ta dubeta tana mata kallon tsab batare da tayi magana ba kafin Ahankali ta cigaba da magana “maryam kina boye min abubuwa amman kuma ina sane da komai fa hatta kudin cefane adamcy baya baki bare aje kudin kashewa “ to mami wannan ai ba komai bane idan da kwanciyar hankali duk mai sauki .“lallai maryam son adamcy ya gama rufe miki ido .maryam tayi murmushi ta riko hannunta tana cewa “dan allah mami ki kwantar da hankalinki karki masa magana kinsan halinsa yanzu zai dauki maganar da zafi daman ina jiran idan komai ya qare zan fad’a miki ki aiko min dashi ,ai bazan bar kaina da yunwa ba ta zaunar da mami akan kujera .” cike da natsuwa mami ta cigaba da kallonta yayinda maryam ta kwantar da kanta saman cinyar mami tayi kwanciyarta lamo tare kamkame jikinta hawaye na gangaro mata “son adamcy ya zame mata masefa ita kanta tana son raba kanta dashi amman ta rasa ta ina zata fara kullum sonshi da kishinsa na makale da zuciyarta most especially data d’and’ashi taji dadinsa duk da baya cikin haiyacinsa amman wallahi ko a yanzu wani irin kewar mijinta ke damunta , kuka take sosai akan cinyar mami ina ma yadda mami ke sonta shine yake sonta haka da damuwarta bata kai haka ba a yanzu tasan damuwarta na shafar mami kuma a dalilinta mami zata iya muzgunawa yaya adam ita km abinda bazata so ba Kenan ba batasan abinda zai sake hassalashi akanta dan bayan izayar da zai mata tana masa wani irin matsanancin so wanda batasan tun lokacin data fara masa ba." Mami ta numfasa tare da daura hannunta a saman kanta “duk itace silar komai ,itace silar jefa rayuwar yar mutane cikin ukuba yanzu ita yaya zatayi da wannan auren ?”mayye rudeta da sha,awa cikin hada wannan auren ? take zuciyarta ta bata amsa da rashin hakuri da maida lamarinki ga Allah ne yasa kika aikata wannan kuskure kin hada aure dan kawo kwanciyar hankali a zuriarki gashi hakan bata kasance ba sai zallar damuwa a boye mami take goge hawayen dake bin kuncinta ‚ domin tana matukar tausayawa maryam da bata hada wannan auren ba maryam da bata kamu da son danta ba Ahankali maryam ta shanye kukanta sakamakon tunowa datayi akan cinyar mami take da goge hawayen idanunta ta mike zaune ta riko hannunta cikin nata “dan girman allah mami karki masa magana zan miki list din komai ki aiko min dashi “kina ganin rayuwarki haka shine mafuta ?to ya zanyi mami bani da zabin da wuce zamana acikin gidan nan “kina son na kashe auren nan maryam ?” Mmn sudai 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Dan allah Ina son masu karatu su san wani abu ,bana son yanke wani abu daya danganci abinda yake cikin labarin nan domin duk abinda aka rubuta akanshi yana da matukar amfani ga makaramci kuma kowani bangaren yana buqatar a ta'ba shi domin idan an zo hukunci ,só ina son masu karatu su bani hadin kai domin samun damar cigaba da rubutu kamar yadda aka bani a kasin haka kuwa babu abinda zai haifar sai zuwa hutun rubutu ko kuma abun ya koma sai randa naji nishadi nayi typing kuma kad'an domin ina iyakar qoqarina na ganin na kawo maku komai daki daki kamar yadda yake aciki amman kamar ku bakwa gani ko kuma nace kamr kunfini hanzarin son ya had'u da mafarkinsa ko kuma son a gama rubuta labarin nan to wallahi na fiku son naga na kammala na huta shiyasa tun farko nace arewabooks zan kai wasu daga cikinku suka nemi alfarma na kawo what'sapp sannnan sunji kuma sun amince ko sau d'aya ne na dinga basu a wata amman adalci nawa yasa nake baku kullum dan abini a sannu dan nesa tazo kusa 😉😉."              Page 18 Kan maryam  yayi wani irin mugun sarawa da karfin gaske sakamakon jin abinda ya fito daga bakin mami ,yayinda qirjinta ya dinga bugawa fiye da kaida “kina son na kashe auren nan maryam ?” kwakwaluwarta ta sake maimaita mata kalmar da take daf da tarwatsa rayuwarta ahankali ta zame ta zauna a qasa cikin tsananin tahain hankali mara misaltuwa tayi shiru tana jin yadda magnr mami ke yawo acikin kwakwaluwarta da zuciyarta, haka ne ma yasa jikinta ya kama rawa gashi mami taki d'auke kwayar  idanunta akanta tana jiran taji abinda zata ce akan hukuncinta . gano yanayin cewar maryam ta shiga cikin tsananin damuwa yasa mami kiran sunanta .." “maryam..”! "ta d'ago kanta da kyar  ta zubawa mami idanunta da suka sauya kala tsabar tashin hankalin data tsinci kanta "kinji abinda na fad'a  kuwa ? maryam ta lumshe mata ido kawai dan bazata iya magana ba a halin da take ciki wanda take jin yafi duk wani tashin hankali har ma da qiyayyar yaya Adam gareta ."ki bud'e baki kiyi min magana domin kawo qarshen wannan matsalar ,nice da kaina na had'a auren nan naku ,idan kina ganin bazaki iya cigaba da zama dashi ba wallahi a bud’e take bazan cigaba da takura miki ba  ko kuma na  ji haushinki  dan kinyi min  qoqari fiyye da tunanina ,dan  zama da adamcy sai mai katoton hakuri zai iya, dashi kuma daman yana cikin dalilin da yasa zuciyata ta tsallake kowa acikin yan’uwansa da yan’uwana ta za'beki amatsayin matarsa ,amman yanzu ni  kaina na gaji kuma nasan kema kin gaji maryam hakuri kawai kikeyi  . Ruwan hawaye ya cika idanun maryam “me yasa mami zatayi wannan tunanin ?ita dake cikin taskon wahala ba tace ta gaji ba me yasa ita zata gaji har da yunkurin rabata da muradin zuciyarta ?ta yiwa kanta tambayar tana qoqarin danne kukanta “idan dai har kina ganin babu damuwa maryam zan rabaku  kuma a yau domin bazan  juri ganinki cikin wannan tashin hankali ba. kije ki auri wanda zai soki ya kula da rayuwarki  shi kuma ya cigaba da zama haka tunda rayuwar daya za’ba wa kansa kenan ."zuciyarta maryam  kamar zata tarwatse  tsabar tashin hankalin data sake tsinci kanta ciki tayi shiru tana kallon mami  tana assessing maganarta fuskarta d'auke da tarin damuwa tana lissafa idan ace  wani ne ya fad'a mata  haka da ita kad'ai tasan irin matakin da zata d'auka akanshi ,amman mami ce babu abinda zata iya "zazzafan numfashi kawai ta sauke tare da dukar da kanta qasa  jikinta na wani irin karkarwa tana son boyewa mami  damuwarta ." mami ta kai hannu ta d’ago ha'barta tasanya kwayar idanunta cikin nata ido cikin ido suke kallon juna ruwan hawaye ne taf acikin idanunta "kinyi  shiru maryam banason shirin nan naki ,banason kiji aranki kamar nice silar  shiga damuwarki domin ni karon kaina ina jin haka araina cewar duk nice silar shigarki cikin wannan tashin hankalin ,kina zaman zamanki lafiya tare da masoyanki masu sonki da qaunarki na shigo miki da abinda ya zame miki damuwa ,banason ganin  tashin hankali  shiyasa nake neman izininki  ."wannan buqata ta mami ba abu bane mai sauki ko yuwuwa agareta "idan  zaki d'auki sharawata maryam ki rabu da adamcy ki huta nima zuciyata ta huta  "anya zan iya kuwa mami ?na rabu dashi wanda rabuwa dashi din yana nufin har abada bayan a yanzu ne ma nake jin bazan iya daidai da kwana d'aya batare dana yi masa magana ko sanya shi acikin kwayar idanuna . “Maryam mami tafiki gaskiya rabuwa da yaya Adam shine mafuta agareki amman kuma tashin hankali ne mai tsanani ga rayuwarki wanda baki san ranar fita acikinsa ba .ta sake d'agowa taga har lokacin ita mami take kallo tana nazarinta "ki rabu dashi maryam !mami ta sake bata umarni a karo na biyu "amman mami kina ganin rabuwar mu itace qarshen komai "?tayi maganar muryarta da jikinta na rawa "zaman da kuke a tskaninku maryam bashi da wani amfani a yanzu ni kaina ina nadama had'a wannan auren, na d'auka komai zai samu sauyi a samu cigaba ashe damuwa akan damuwa kawai za'a haifar. murmushin 'bacin rai ya bayyana akan fuskar maryam kana ta girgiza kanta  "please maryam Kiyi tunani mai kyau kamar yadda nayi bana son ki bata shekaru cikin wannan halin, still dai shiru maryam tayi wanda hakan yake nuna alamun shawarar mami bata mata dadi ba “maryam ba kya tausayawa kanki ?ki tausayawa kanki maryam nasan kina yin komai saboda ni ne na kuma gode da biyayyarki gareni allah yayi miki albarka ." Zuciyar maryam wani irin zafi take mata da tuttukin bakinciki tana jin wata irin tsantsar soyayyarsa na sake ratsata baza ta'ba kuskuren rabuwa da yaya Adam tayiwa kanta wanan  alqawarin suna tare mutuwa ce kawai zata rabusu ,koma yayi qoqarin rabuwa daita baza barshi ba tagumi ta zuba cikin zullumi da rashin sanin madafa dan bazata iya  aikata abinda mami take buqata ba ,duk magiyar da mami take mata amman maryam taki bud'e baki tace zata rabu da ATA." sosai mami ta fahimci soyayyar adamcy din ce mai tsanani ta hana maryam bin umarninta jikin maryam a matuqar sanyaye ta mike batare data kalli fuskar mami ba tace "mami dan allah ki bar maganar rabuwar nan haka ,ni abinda nafi buqata daga gareki shine addua ko kad'an yaya Adam ya soni  acikin zuciyarsa tana gama fad'ar tace "bari naje na kawo miki abun sha har tayi taku biyu ta taya "dan allah mami karki masa magana akaina  tana gama fad'ar haka ta cigaba da d'aga qafafuwanta ." Mami tabi bayanta da kallo duk ta zube ,duwawukan nan nata duk sun kusan qarewa, ramar da tayi tasa ta qara kankacewa ,ta fito daga kitchen rike da cup da jug  ,kawai taga mutun tsaye kikam tamkar wani jami'in tsaro cikin wani had'ad'den suit ash colour haka ma takalman dake sanye a qafafuwansa ash ne sai sheki suke ,tsintsiyar hannunsa makale da agogon rolex  ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa ga sihirtaccen kamshin turarensa mai tsananin kamshi ,nan da  nan kamshi  parlour'n ya canza zuwa na kamshinsa  ."suka tsurawa juna ido shi yana kallonta cike da tsantsar tsana yayinda ita Ke kallonsa cike da tsantsar qauna  satinta uku  kenan bata sanya shi acikin kwayar idanunta ba bata san tayi kewar ganin kyakkyawar fuskarsa ba sai a yanzu  da take kallonsa tsaye agabanta ,kullum kamar qara masa kyau ake sam bazaka ce 40 garesa ba ,ga kamshin daddan turarensa duk inda ya shiga sai anji wannan mayataccen kamshin nashi  mai tsayawa arai da dagula lissafi,taji kamar tayi wulli da cup din hannunta taje ta rungume shi ajikinta taji d'umin jikinsa ." Qaramin tsaki yaja ganin yadda take kallonsa kamar bata ta’ba ganinsa ba arayuwarsa baya son yawon kallo ya d'auke kwayar idanunshi  ya qarasa shigowa sosai ya zauna kusa da mami ya baje akan kujera  yana furta "wash allah nah na gaji “yayinda maryam ta qaraso tayi masa sannu da zuwa aciki ya amsa mata shima ganin mami zaune ne ,a natse maryam  ta  fara hidima da mami "sweetheart a she dana  biya ta  gida bazan sameki ba ?"tace uhm bazaka sameni ba amman nasan ko kwanaki nawa kayi zaka zo ka sameni  zaman jiranka  kallonta kawai yayi ya d'an ciza lip's dinsa yana d'aure  fuskasa dan ya fahimci kamar akwai wata a qasa . mami ta kalli maryam dake zaune kusa daita taga ta girgiza mata kai  alamun karta masa maganarta take ta fahimci abinda take nufi numfashi ta sauke inda ATA ya fara jan mami da hira maryam ta tashi ta dawo gabansa ta tsugunna yayi saurin janye qafafuwansa tmkr yaga mugun abu numfashi ta sauke ta sake matsowa ta kai hannuwanta ta janyo qafafunsa saurin runtse idanu yayi yana jin kamar da wuta ta ta’ba shi .” Ahankali yaji ta soma kwance igiyan takalminsa d’aya kamar ya zare qafarsa ya buga mata takalmin a fuska amman ya share sakamakon darajan mami dake gurin ,tana gama cire masa takalman ya janye qafafuwansa ta kwashe takalman ta nufi hanyar step  ."ya bud’e idanunshi ya cigaba da jan mami da magana acikin hirarsu da mami take fad'a masa kwanakin nan zuciyarta na mata nauyi "wallahi adamcy bana jin dadin zuciyata jiya fa da kyar na samu na runtsa numfashina kamar zai bar gangar jikina "haba sweetheart ya zaki min haka?ya  kina jin ciwo ajikinki amman ki kasa fad'a min ko fad'awa aunty shahida  "yaushe rabona da kai adamcy ?” duk ya’yana suna zuwa su duba lafiyar jikina ,amman kai  yaushe rabon kazo wajena ?idan dai mai rabawa ta rabamu ai shikenan kowa ya huta ko da yake kai ne zaka huta idan na mutu amman sauran zasuji babu dadi "allah ba zai sa naga wannan ranar ba "kema kinsani sweetheart kina cikin raina da bamu raba gida ba ,babu abinda zai sa kiyi rashin ganina a duk lokacin da kika só ,dole duk tsananin aikin daya sakani gaba dole zan dawo gida na kwanta .” “  wallahi yanayin aiki ne yanzu da kuma d’a nisan da mukayi amman da zaki min  alfarmar rabuwa da auren nan da na huta domin zan dawo gidanki gbdy ta yadda zan dinga kula da duk wani motsinki "kaji dashi idan zaka kare kanka kayi amman babu ruwan aure da rashin zuwanka akai akai "to ma meye amfanin auren?me  zanyi dashi tunda  bana sauke nauyinsa dake kaina shiru mami tayi tana nazarin maganarsa "to ma meye amfanin auren?me  zanyi dashi tunda  bana sauke nauyinsa dake kaina ta sake maimaita abinda ya fad'a tayi wa maganar falla falla domin fad'a dashi dan ta fahimci abinda yake nufi idan dai ta fahimta bayan rashin kwanciyar hankalin da baya bawa maryam har da hakin aurenta baya saukewa  kamar tace ya sauwake wa maryam din kowa ya huta amman maryam din take ji a halin yanzu ,domin dukkanin alamun sun gama nuna soyayyar adamcy tayi mata kamun kazar kuka "sweetheart Kiyi hakuri ki yafe min na kasa miki biyayya na kasa son abinda kike mutuwar so "wannan son ranka ne kake fad'a da nuna baa isa da kai ba "bai sake cewa uffan ba akan maganar da take sai ma canza magana da yayi zuwa ta lafiyarta "sweetheart ki shirya  next week zamuje India a duba min lafiyarki "a'a ni bana buqatar zuwa koina anan ma ina samu kulawar shahida tana iyakar qaoqarinta akaina "dan sweetheart ki amince please ". “na yafe adamcy abarni anan idan ma mutuwarce na mutu acikin ahlina allah dai ya bamu saar tafiya tunda yaji inda mami ta dosa  ya lalubo wayarsa  ya kira musa yana  bashi umarnin yayi  order abincin mutun biyu "mami ta kallesa a tsanake  tare da katse masa hanzari ta hanyar cewa "mai yasa za'ayi order abinci bayan ga matarka a gida  ?"shiru yayi yana karkad'a qafa "me ye amfanin haka adamcy ?"allah ya rufa maka asiri ka nemi ka tonawa kanka "sweetheart ya kike magana haka kamar baki san shirmen yarinyar nan ba ?"ai cin abincin wannan sakar yarinyar daidai yake da cin guba ai sai ta kashe mutun da yaji da maggie "yayi mgnr  a matuqar fusace yana jan tsaki kana ya cigaba da bawa musa umarni yana gama wayar ya mike da kyar ya hau sama ,a bakin kofar d'akinsa yaga ta ajiye masa takalmansa ,ya bud'e dakin sannan yasa hannu ya kwashe  takalman ya shige dakin,wanka ya shiga bai wani d'auki lokaci ba ya fito bayan ya shirya kansa cikin  kananan kaya ya sauko ya zauna alokacin maryam tana tare da mami tana tmbayarta abinda zata girka mata "ki girka min duk abinda kike dashi  maryam zanci “ata ya zauna adaidai lokacin da maryam ta mike zata nufi kitchen muryarsa can qasan makoshi yace "ke.."! Ta tsaya cak a natse tare da juyowa ta fuskancesa "karki dafa mata wannna banzan abincin naki “ mami na qoqarin bud'e baki musa  yayi knocking ya bashi izinin shigowa musa ya turo kofar parlour'n ya shigo cike da girmama ya gaishe da mami sannan ya rusuna ya gaishe da ATA ya ajiye ledodin hannunsa ya juya da sauri ya fice ."ATA ya janyo ledar farko dake gabansa  ya bud'e kamshi kifi tilafia ya doki hancin maryam wanda yaji kayan hadi da arish had'in  kabej  da sauri ta had'eyi miyo , ya tura takeaway gaban mami yana cewa  "sweetheart bismillah shiru mami tayi taki ci "tana son yi masa maganar abincin da ya hana maryam girka mata da kuma abincin da babu a gidan amman tana  jiwa maryam tsoron bala'insa dan haka dole itace zata kawo mata komai na bukata ta ajiye mata batare da saninsa ba "sweetheart eat !ni babu abinda zanci gida ma zan wuce mami ta fad'a tana haramar  mikewa nan take   ATA yace"a'a sweetheart  kiyi zamanki babu inda zaki "bangane babu inda zani ba ?"haba sweetheart ya kike magana hk kamar kina jin haushina ?saboda ke nasa akayi order abincin nan amman duk kinki ci komai ,nifa ban gane miki ba “idanu ta zuba masa tana kallonsa ta rasa wani irin mutun ne shi ,babu yadda zatayi magana bai canza mata magana ba dan haushinsa tana ji amman meye na fitowa ya fad'a mata ?"dan Allah sweetheart kici komai da nayi miki order "tunda kake dani ka ta'ba ganin naci abinci order ?"yayi shiru yana furzar iska “da kayi order dan ni nace mka zanci ne ?"kai kafi kowa sani bana cin abinci waje kuma kai ma akan haka na raineka ina da tabbacin ko kana cin abincin order sai dai idan baka qasar nan kai ya langwabar yana dubanta dan gskiya ta fad’a.” “dan haka kafi kowa sanin bana cin abinci waje kuma kaima haka duk abinda nake so ina yi da kaina ko nasa kuku su dafa min amman dan ka wulakanta matarka kake wani aikawa a siyo maka abinci daga waje idan ma nata ne baka buqata ai zaka iya daukar mata kuku ko wane su girka maka acikin gidanka Mami na fadar haka gaban maryam ya bada rasss "kuku a gidanta a'a ?ina bazai yuwu ba bata son kowa atsakaninta da mijinta tafi bukata ganin gidanta daga ita sai mijinta gabanta na fad'a uwa ta zubawa ATA idanunta taji abinda zai fad'a."ba d'aukar kuka bane matslata sweetheart" meye matsalarka adamcy fad'a min meye matsalarka?"ko kuku nawa zan d'auka basu ta'ba  min abinda sweetheart dina zata min ba"wani boyayyen ajiyar zuciya maryam ta sauke "haka mami yadda yayi maganar sai kuma taji tausayinsa ya lullubeta “duk abinci nan da nake order nake ci wallahi ina dai turawa cikina ne kawai amman maganr gsky ni abincinki nafi bukata fiye da kowani abinci a duniya, idan kina son na daina order  abinci sai dai idan zaki dinga mana kina aiko mana amman sai ta qara hade rai tana zabga masa harara ". “Ai ba sakar uwa bace ni ,kayi aure yanzu dole ka canza adamcy ka koma kamar tsarin kowani ma gidanci “kai sweetheart ki ajiye wannan batun magidanci ko menene ni har yanzu empty nake jina “kai fa sam bakasan mutunci ba bakasan rarrashi ba bakasan meye hakin aure akanka ba allah ya gani nida mahaifinka muyi Iya qoqarin mu akanka mahaifinka mutumin kirki daya san darajan iyali kafi kowa sanin kirkinsa akan iyalinsa kai ne dai bamu san a inda kaje ka kwaso wannan halin ba tana kaiwa nan a zafafe ta mike saurin riko hannunta yayi cikin nashi "haba sweetheart wai laifin me nayi miki haka ?Kallonsa tayi ta tabe baninta "bazata lamunce wannan iskancin ba ko ya bari matarsa ta dinga girka masa ko kuma ya dauko mata masu aiki cikin biyu yayi d’aya “kiyi hakuri sweetheart idan wani laifi nayi miki  am very sorry ma zan d'auki masu aiki shikenan ki zauan kici wani abu sannan Kiyi zamanki kiyi  mana kwana  biyu ya zaunar daita kusa dashi mami yana shagwabe mata kamar wani qaramin yaro   tace "aa banzo da niyyar kwana ba koma zan kwana ban zo da  magungunan ba "wannan ai mai sauki ne ai sai naje na dauko miki ." Yadda ya kwantar da kai yau yasa zuciyar mami ta sauko ta sausauta masa daman kuma tsakanin da d’a uwa d’an ma gilashi,ta sauke numfashi tace "karka damu zan dawo nayi maku kwana biyu in sha allahu amman yanzu gida zani "No sweetheart babu inda zaki kin ma dawo nan kenan ko kuma mu tattara kawai mu koma gidanki gabad'aya "dan murmushi tayi kamar ba ita tagama daukar zafi ba "kai adamcy ba dai rigima ba shikenan naji  zan kwana dan tunda ka nace sai dai a sallama maka amman gobe goben nan zan kama gabana maryam tayi murmushi har ta qasa boye farincikinta dan jin mami zata kwana suka cigaba da hira mami ta jawo  ledar gaban maryam ta bud'e mata "maza só ma ci duk an ramar dake abanza ATA ya saci kallon mami da alamun akwai magana abakinta “ aiko maryam kamar jira take ta soma cin abincinta hankali kwance tana cewa "kai gsky mami kici ko kad’an ne abincin yayi dadi sosai " ATA yaja tsaki "nonsense kawai kin iya cin na wasu kice yayi dadi amman idan cewa akayi Kiyi bazaki iya kamarsa ba sai dai ki kashe mutane da .."ya isa ya isa !! dan allah maryam tashi muje dakin ki kar a kashemu da gori suka mike suka soma qoqarin barin parlour’n.” D’akin qasa suka shige suka barshi zaune ."basu jima da barin parlour’n ba ya fita ya bar gidan gabad’aya sosai maryam ta kasance cikin farinciki tare da mami basu bar farincikin iyasu kadai ba sai da suka rabashi dasu aunty shahida yayinda jifa jifa umma take kiran wayar maryam sai dai da zarar ta duba taga itace sai taki dauka dan bata son mami ta fahimci wani abu sallah ne kawai yake tashinsu daga hirar da suke . karfe bakwai ATA ya dawo har lokacin suna a d’akin ya shiga ya ajiyewa mami qaramar jaka da wasu ledodi wanda ko baa fad’a nama rago ne aciki dan tuni kamshinsa ya bayyana “ sweetheart ga magungunanki har da kayanki na hado miki dashi da naman rago “lallai adamcy yau abun ya motsa bai ce komai ba yasa kai zai fice daga d’akin tace “na gode allah yayi albarka .”yana zaune a falo yana kallon labarai suka fito tare da maryam suka hau sama har kusan karfe shadaya saura suna hira .” cikin wani irin yanayi ATA ya shigo d'akin maryam wanda ranar ne karo na biyu daya shiga dakin ya tsaya yana kallon mami wacce fuskata ke kwance da annurin farinciki  tamkar mai koyan magana ya bude bakinsa yana wa mami sallama "Sweetheart ni zan shiga na kwanta  sai da safe  ya soma taku cikin isa da kasaita don barin dakin, cikin sanyi murya mami  ta kira sunanshi adamcy !d'an tsayawa yayi tare da juyowa suna fuskarta juna da mami  idanunta ta xuba mishi kawai Tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin dan kankanin lokaci meke damunka naga yanayinka haka ?"babu komai sweetheart "hakika mami  tafi kowa sanin koshi waye ta fannin halayyarsa da abinda ke tattare dashi bata rai mami tayi tare da ajiye wayar hannunta "meke damunka ?dan qaramin tsaki yaja "kaina Ke dan min ciwo shiyasa nake son na kwanta da wuri tunda taji haka bata sake cewa komai ba dai ina da sabo ta rigada tasa ba da rashin son hayaniyarsa daman shi mutun ne ba mai san hayaniya ba ballanantana gashi yau tasashi magana "allah ya tashemu lafiya ta fad'a adaidai lokacin daya kusan fita daga dakin "kai tsaye bedroom dinsa ya wuce ,yasoma cire kayan jikinsa yaja towel ya daura Tare da shigewa bathroom ya sakarwa jikinsa shower byn ya gama wanka ya dauro alwala yana fitowa bai wani tsaya shafa mai ba ya bude wordrob dinsa sai kamshi turaren ne ke tashi a gurin , ahankali yasa hannu ya zaro jallabiya milk colour ya zira a jikinsa ba qaramin kyau ta maisa ba ya qarasa inda daddumar salla take ya dauka ya shimfida shafi’I da wutiri ya gabatar sannan yayi addua ya mike batare daya nade daddumar ba ya zare Jallabiyar jikinsa yayi fillinging daita ya sanya vest da boxcer ya canza wutar dakin zuwa mara haske ya d’auki remut ya qara karfin ac sannan ya fad'a Kan bed dinsa ya lullube jikinsa da bargo mai taushi ." Bangaren mami kuwa har karfe shabiyu ta buga suna tare da maryam wacce bacci ya soma daukarta kasa kasa ta soma kiran sunanta "maryam ki tashi kije dakin mijinki mana kema fa na fahimci baki kulawa dashi kamar yadda nake zato maryam ta mike ta zauna tana duban mami da fuskarta da d’an mamaki ,sosai mami ta shiga mata fada tare da bata shawarar hanyoyin da zatabi gurin shawo kan mijinta cikin sauki , sosai jikin maryam   yayi sanyi likis ita kanta tasan" inda mami  bata kasance yar,uwa,ce ga mahaifinta  ba ,hakika bazata dinga damuwa akan damuwarta ba kullum burinta ta gansu suna zaman lafiya tare da nusar daita yadda zata sake mallakarsa a tafin hannuta cikin ruwan sanyi batare da biye biye ko wani abu ba, hakika mami dabance acikin mutane km zuciyarta may kyau ce ba kmr  irin ta mahaifiyarta ba  km gashi Allah yayi ta may tsananin zumunci ce mami takarasa zanceta " da maza tashi ki sake shirya kanki kije ki kula da mijinki "km cire wannan tsoron nasa da nake hangowa acikin kwayar idanuki da kyar maryam  ta samu ta mike tana may dagawa Mami kai alamun taji .” Gaban mirrow dinta ta qarasa ta feshe ilahirin jikinta da turaruka masu sanyi kamshi sanna ta dauki hijab ta daura a saman rigar baccin dake jikinta ta fito zuwa dakinsa sai datayi addua sannna ta tura kofar dakin ta shiga ."acikin hasken da bai gama haskaka dakin ba ta hangosa kwance cikin bargo ahankali ta dinga daga kafafunta dan kar mostinta ya tayar dashi ta dan tsaya gabansa tana kallon kyakkwar fuskarsa ahankali yake sauke numfashi inda tasan mami zata bukaci tazo dakinsa data zuba masa magani acikin coffe ya sha ta samu natsuwar kwana tare dashi cikin salama ta zare hijab dinta ta ajiye bayansa ta  zagayo ta hau saman gadon ta dan yaye bangon dake lullube dashi ta kwanta bayan ta cire hijab din jikinta bai motsa ba  hakan yasa tayi tunanin baccinsa yayi nisa ta sake matsosa tana shakar kamshi jikinsa da kamshin turarensa. jikinta daya hadu danashi yaji kamar an ta’ba shi da wuta yayinda ita kuma sauyin yanayi taji a ilahirin jikinta kusan awa daya da wani abu suna kwance haka yadda bata runtsa ba haka shima bai runtsa ba .” Zuciyarta ce ta bata kwarin gwiwar kai hannunta jikinsa ta soma shafasa tana aika masa wasanni stil bai motsa ba kuma bai ji komai ba sai tarin bakinciki mamaki da karfin halinta ya kamata shi Kmr ya tashi ya rufeta da duka amman ya kyaleta saboda darajan sweetheart dake gidan ganin bai motsa ba yasa maryam tayo kasa da hannunta daidai kasan marasa nan ne fa yaji bazai iya barin ta cigaba da iskancinta data tsiro dashi ba a yau ,zaraf ya damke tsintsiyar hannunta tare da jijiyo ya zabura ya mike zaune tamkar wani zaki mikewa tayi zaune Kmr yadda yake ,kallon da yake mata yasa qirjinta dokawa da sauri sauri saboda kallon ne mai tattare da tsana da gargadi ."a matuqar tsawace yace "uban wa yace ki shi go min daki ?kinga nayi kama da wanda zaki ta'ba? Ko jikina saanki ne ?yayi mata tmbyr ajere nan da nan yasa maryam ta gigice "tmbyarki naki "tayi shiru wallahi komai zaki min bazan ta'ba jin komai ba saboda bana kallonki amatsayin mace kmar yadda nasha fad’a miki idan kika sake gangancin kai hannunki jikina wallahi sai cakawa zuciyarki wuka .”kallonsa tayi da bayananen tsoro “wannan ya zama karo na qarshe da zaki shigo min daki domin har abada bazaki zamo abokiyar rayuwata ba jikina ma bazaki samu ba bare zuciyata fuskarsa babu annuri ya nuna mata  kofar fita oya get out from this room kafin na miki mugun bugu cike da sanyi jiki ta rarumo hijab dinta ta soma qoqarin jirawa ajikinta sai dai ta kasa fita daga dakin tana tunanin me zata koma tacewa mami ganin taki fita ya sauko ya kamo hanuta bai tsaya wata wata ba ya soma janta ya bud'e kofar tare da hankadata waje da sauri ta tokare hannunta da bango batayi mamaki ba dan tasan zai iya aikata fiyye da haka ." Makalewa tayi a bangon koridor hawaye masu dumi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannunta ta goge shi kuwa rufo kofarsa yayi ya murda key a galabaice ya fad'a bed dinsa ya runtse idanushi ya sake jan laulausar bargo ya lullube jikinsa maryam kuwa natsuwarta take qoqarin daidaitawa amman ta kasa dan hawayenta ya gagara tsayawa bata koma dakinta ba sai wajen karfe daya wanda a tunaninta zuwa  wannna lokacin  mami tayi bacci sannan ta nufi dakinta tana danne sheshekar  kukanta Koda tashiga dakin mami na kwance , maryam ta haye saman gado ta kwanta lamo abayan mami tare da kamkame jikinta wani irin kewa da son mijinta ce ke damunta amman shi babu halittar daya tsana kamarta , kuka take son yi dan rage damuwarta amman bbu dama domin damuwarta zata iya haifawar da mami damuwa , a dalilinta mami zata iya muzgunawa yaya Adam , ita km abinda bazata so ba kenan, batason abinda zai sake hassalashi akanta ta kai hannunta ta dafe daidai satin zuciyarta dake mata ciwo bayan Kmr minti goma mami ta tashi zaune ta dubeta tana mata kallon tsab batare da tayi magana ba sannna ta sauko ta shiga bayi ta dauro alwala ta fara gabatar da nafilflii .” " juyi tayi tare da sake kamkame jikinta “yanzu ita yaya zatayi da rayuwarta ?”mayye zatayi ?”ga soyayyarsa ga tsananin sha,awarsa duk sun taru sun hade mata ,take zuciyarta ta bata amsa da kima kama kanki da rashin hakurinki dan muddin kikayi kuskure sake zuwa inda yake zai iya kasheki tunda har ya rantse “ya allah ka taimakeni kasa na samu ciki a karon mu na biyu dashi yanzu ta shiryawa kowani rigima zaiyi idan ciki ya bayyana ajikinta a boye take goge hawayen dake bin kuncinta ,har mami tagama tayi laziminta da sauran addu'o,inta .bacci bai yi nasarar daukar maryam ba kuka take qasa qasa . Tana jin motsin mikewar mami ta shanye kukanta Tare da goge hawayen idanunta amman hakan bai hana mami gane wani abu ba ,daidai inda fuskarta take tazo ta zauna tare da kamo hannuta ,"me kike tunanin maryam ko kuma nace me ya dawo dake dakin nan har ya hanaki bacci ? Kafin maryam tace wani abu mami ta km jiho mata wata tmbyr “sai ma naga kmr kuka kika yi ko? Maryam ta Mike zaune suna fuskartan juna da mami ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka yi nasarar zubowa...."mayye km abin kuka tmbyrki kawai nayi fa? sai km ki kama min kuka.” wani abu adamcy yayi miki ?ahankali ta girgirwa mami kanta “ki fad’a min idan wani abu yayi miki da kyar maryam ta iya bude bakinta ..." ammi me yasa yaya Adam ya tsaneni haka ?kullum so nake naga na rayu dashi har qarshen rayuwa amman shi kullum burinsa ya ruguza rayuwar gidan aurenmu da ni kaina bansan yadda zanyi abubuwa su dawo min daidai tamkar kowasu maurata ". “basan abinda na aikata masa ba da kullum yake son ganina cikin qaqa na kanyi .Ida abubuwa da yake min suka cigaba da faruwa bana tunanin zuciyar dake kirjina zata cigaba da bugawa , mami tambayar min shi laifin me nayi masa ?”wallahi ni ina qaunar zama dashi muddin raina .”mami ta rungumeta ajikinta tana mai tausaya mata "kukan ya isa haka babu abinda kika masa halinsa ne haka halin bakar zuciya irin tasa yana damuna ni kaina na gaji da halinsa ,amman matsawar Ina raye ba zaki taba kasancewa cikin bakinciki ba , bugu da qari har yanzu kina da sauran damar rabuwa dashi dan bazan cigaba da baki hakuri ki cigaba da zama dashi ba dan duk wani abinda zaa masa anyi masa idan dai ba rayuwarmu yake nema ba .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 19 Sosai mami ta dinga rarrashin maryam tana masu addua “allah ya daidaita tsakaninku ,Allah ya saka tausayinki acikin zuciyar adamcy ,allah ya kawo zaman lafiya a tsakaninku har qarshen rayuwarku “ahankali maryam Ke amsawa da “Ameen mami ,sai abu na gaba maryam na fahimci kina sakaci da addua ,Ina son kinsan wani abu ba’a nasara sai an rike Allah,idan ka rike Allah,Allah ta’ala zai taimakeka ki jajurce da adduoi maryam “ki rage wasu abubuwa ki maida lamarinki zuwa ga Allah maryam ta gyad’a mata kai alamun taji ,tana nan kwance ajikin mami har ta fara gyangyad’i alamun bacci .ahankali mami ta d’an buga bayanta tana cewa “maryam kwanta kiyi bacci da sannu allah zai kawo mana saukin wannan tashin hankali sannan ya kawo fahimtar juna a tsakaninki da mijinki .“maryam ta tashi daga jikin mami tana shafa idanunta sannan ta zame ta kwanta zuciyarta cike da soyayyar mijinta mami ta mike itama ta samu gurin nan kusa da maryam ta kwanta sai dai ita sam bacci yaki d’aukarta, kwakwaluwarta ne ya shiga cajin tunani dan dole tasan abun yi tun kafin adamcy ya kashe maryam da bakincikinsa dan zuwa yanzu hakurinta ya fara qarewa akanshi .” Juyi kawai mami take akan katifa kafin ahankali ta taashi ta sauko daga saman katifa ta tsaya gaban maryam tana kallon fuskarta bacci take, sai dai kana kallonta zaka san a matuqar wahale take baccin dan kana kallon yadda take sauke numfashi da ajiyar zuciya da karfi .”d’auke kwayar idanunta mami tayi ta fara zagaye d’akin kafin ta fara zance zuci ita kad’ai “dan dole zulai kiyi wani abu akan zaman ya’yanki “ to mai zanyi ?mai zanyi ? ta tambayi kanta har sau biyu tana cure hannuwanta waje d’aya “Kiyi qoqari adamcy ya kusanci maryam ko Allah zai basu rabo wata killa sanadiyyar hakan ya sauko ya sausauta mata ya rungume aurensu. “tabbas haka zakiyi zuciyarta ta bata wannan shawarar “to ta yaya zan masa magana ya fahimci abinda nake nufi ?”ta sake jefawa kwakwaluwarta tambaya shiru tayi yayinda ta koma ta kwanta akan katifa tana sauke numfashi tana mai sake had’e hannuwanta guri d’aya kafin ahankali ta soma sakin wani irin murmushi sakamakon abinda zuciyarta ta shirya mata wanda zai kawo mata saukin al’amuran ta, alokaci d’aya ta sauke wani naunayen ajiyar zuciya “dole dai kina bukatar shawarar shahida kafin ki aikata komai .” Washegari da misalin karfe tara na safe maryam tana zaune akan kujerar sofa tana danna waya yayinda mami ke zaune akan salayya tana lazimi ATA ya shigo bakinsa d’auke da sallama sallamarsa kawai maryam ta amsa batare da ta kallesa ba ta cigaba da daddanna wayarta shima ko kallonta bai yi ba ya cigaba da tsayuwa mami ta d’an kallesa yana sanye da jallabiya yayi mata kyau sosai sai dai bata jin dadin ganin yadda ko yaushe fuskar nan tashi take a had’e’ ,sannan bata jin dadin ganin shi da maryam haka zaman su sam babu sha’awa kana ganin yanayinsu kasan gabad’aya zukatansu basa cikin walwala da jin dadi most especially adamcy wanda zaka fahimci baya son ko bisa kuskure ya kasance a duk inda maryam take .yayinda ita kuma tafi qaunar su kasance tare akoda yaushe ya rungumeta babu kyama ,mami na kallonsa ya juya cikin takun isa ya fita daga d’akin ganin tana lazimi ,bayansa mrym tabi da kallo har ya fice gabad’aya tasa hannu d’aya ta dafe goshinta tana jin wani tuttukin bakinciki tana jin zafi da ciwon abinda yake mata na kyarma da rashin son kallonta inda take ,amman ita ta rasa dalilin da yasa zuciyarta kullum take sake macewa akanshi ,a kullum zata d’aura kwayar idanunta akanshi to wallahi son shi da qaunarsa ne Ke sake huda zuciyarta da gangar jikinta” zata so ta mallakesa kamar yadda mahaifiyarta take buri amman hakan taki samuwa kullum babu abinda take hangowa attare dashi sai zallar qiyayyarta sam komai nata baya burgesa ita kuwa kwarjininsa kesa bata iya d’aukarwa kanta mataki ,bata iya tunkurarsa da komai tana matuqar jin tsoronsa aranta “da sanyi jiki mami ta qaraso inda take zaune ta kai hannunta ta dafata, ta d’ago tana duban mami da idanunta dake cike da ruwan hawaye mami tasa gefen hijab dinta ta goge mata hawayen da suka zubo mata batare da saninta ba wani wahallen ajiyar zuciya ta sauke tana kawar da fuskarta gefe“ “maryam !” Mami ta kira sunanta ahankali maryam ta waigo inda mami take ta sake zuba mata idanunta tana kallonta fuskarta da tsananin damuwa ahankali ta sauke idanunta “ki daina damun kanki akan adamcy idan ba haka ba zaki rasa lafiyarki idan hakan kuma ta kasance babu ruwansa hasalima bazai ta’ba zama damuwarsa ba sai dai ta zama damuwarmu “kiyi hakuri ki dinga kawar da damuwar nan aranki sannan ki dinga kaiwa allah kukanki ,nasani maryam kina hakurin zama da adamcy ne saboda Kina matuqar ganin girmana da mutuntani da kuma qaunar da Kike masa nima kuma haka ne acikin zuciyata maryam ina qaunarki ina qaunar ku kasance a inuwa d’aya dashi .”numfashi ta sauke da karfi tana kallon mami “eh shine ma dalilin da yasa bakya son na rabaku maryam . Maryam ta tsurawa mami idanunta “ko karya ne bakya sonsa ?zazzafan numfashi maryam ta sauke ta kasa cewa komai dan tasan gsky mami ta fad’a “kina dai danne sonshi ne saboda rashin qaunar da yake nuna miki amman ni naji ajikina kina qaunar adamcy ,maryam taji dadin yadda mami ta fahimci hakan sai dai kuma zuciyarta tayi rauni wasu sabbin hawaye suka zubo mata mami ta sake share mata “kuka bayayi miki kyau maryam hakan ya sake karya wa maryam gwaiwa ta fashe da wani kuka sosai .“wallahi mami ban san lokacin da son shi ya shigeni ba “nice silarsa maryam kuma nayi danasani had’aku aure ,mami ta fad’a da matsanancin tausayinta ,duk yadda mami take jin qaunar adamcy ji take tafita qaunarsa maryam ta tsananta kuka tana tuna tun lokacin data fara jin qaunar yaya Adam din acikin ranta rungumeta mami tayi tsam tana rarrashi alokacin wayar maryam ta soma ringing mami ta zare jikinta tana kallon maryam itama d’agowa tayi ta kalli mami sannan ta kalli screen din wayarta bata dauka ba ta cigaba da goge hawayenta yayinda kiran ya cigaba da shigowa still maryam bata d’aga ba .” mami ta d’an yi gyaran murya “wake kiranki ne tun d’azu ?ummah ce !ta bata amsa atakaice idanunta na cigaba da zubar da hawaye “me yasa bazaki d’auka ba kika sani ko kiran mai mahimanci ne ?shiru maryam tayi ta kasa cewa komai dan tasan kiran me take mata, ita kuma ta gaji da abubuwan mahaifi yarta ,kullum abu d’aya kuma babu wani biyan buqata “ki d’auki kiranta kar rashin d’aukar kiran yasa hankalinta ya tashi tayi tunanin ko wani abu ne“.ahankali maryam ta gyad’a mata kai tana “cewa mami bari naje na dafa miki ruwan zafi “to shikenan maryam amman ki hada min da abinci “bamu da komai fa mami ,karki damu ki dafa min abinda kuke dashi . Mrym ta mike tsaye ta fito tana qoqarin d’aukar kiran mahaifiyarta daya sake shigowa ta sauko kunnenta manne da waya “umma dan allah ki daina kirana na tura miki sako mami tana gidan nan bana son taji komai “ amman me yasa zaki fad’i haka ummah?” kema Kinsan mami tana matuqar qaunata “a’a umma nifa gsky na gaji kawai abarshi na hakura bazan iya ba dan duk abinda zaa zuba cikin abinci bazai ci ba tunda baya cin girkina ,shiru maryam tayi tana jin yadda mahaifiyarta ta balbaleta da bala’i ta inda take shiga bata nan take fita ba.” “kiyi hakuri ummah ba wai bana ganin qoqarinki bane saboda mami idan ta fahimci akwai abinda muke shiryawa d’anta zata ji babu dadi to shikenan gara ma wannan zamu iya sake gwadawa ko za’a samu ya kwanta akai ,to shikenan amman dan allah ummah karki kirani kiyi chart dina muyi komai ta chart ta qarasa mgnr tare da shiga kitchen ta soma qoqarin d’aurawa mami abinda zatayi breakfast dashi cikin kankani lokaci ta gama dafa ruwan zafi ta zuba cikin flaks sannan ta dafa shinkafa da miya ta fito tana qoqarin qarasawa dining mami ta sauko tana cewa “sannu da aiki maryam ?murmushi ta saki tana cewa “kai mami wani aiki kuma byn shinkafa da miya ce kawai na dafa miki. murmushi mami tayi tana cewa “kawo min nan diyata ta qarasa inda kujeru suke ta zauna maryam ta biyo bayanta ta ajiye kular abinci akan center table maryam tace “nasan idan kowa yaci abincina yace babu dadi mamina bazatace babu dadi ba ?”ina sam bazan fad’a haka ba zuba min na matsu banji dandanon abincin my daughter ba “abincin dai mami sai dai kiyi hakuri babu komai aciki ta qarasa mgnr muryata a sanyaye “karki damu maryam fara had’a min shayi cike da kulawa maryam take hidima da mami yayinda mami ke nuna mata farincikinki a zahiri amman a bad’ani bakinciki ne cunkushe acikin zuciyarta suna zaune ata ya fito yana taku a natse akan step sanye da kananan kaya jikinsa sai fitar da sihirtaccen kamshin turarensa yake ,ya qaraso parlour’n qasa hannuwansa duka zube cikin aljihun wondonsa tun daga nesa ya hango mami zaune tana breakfast da ruwan tea zalla babu wani abun hadi danginsu soyayyen Kwai da bread ko arish da sauransu abinda yasan ba d’abiarta bace, abun yayi matuqar bashi mamaki dan haka kai tsaye store ya shiga adaidai lokacin maryam ta mike ta nufi hanyar sama d’auko chazar wayarta .” yana shiga dube dube ya fara bai ga komai ba ya fito ya shig kitchen duk sai daya duba cabinet din kitchen din nan ma bai ga wani abun kirki da zaa had’awa mutun breakfast mai kyau dashi ba dan haka jiki a sanyaye ya fito yana kwallawa maryam kira yayinda mami tana nan zaune tana kallon tv tana cigaba da kora ruwan tea da sauri maryam ta sauko tana dubansa gabanta na wani irin bugawa da karfi muryarta a raunane tace “ yaya gani ?“meye haka ?me ya faru kuma ?itama tayi karfin halin tambayarsa har ya d’aga hannunsa ko me ya tuna ya sauke ya dafe goshinsa a fusace ya cire hannunsa ya d’an saci kallon mami ita kuma ta zuba masa idanu tana ji da ganin abinda zai faru maryam taja baya tana jin yadda zuciyarta ke rawa “meye wancan agaban mami ?ya sake wulla mata tmbya tayi shiru tana dubansa a tsorace ya zira hannunsa daya cikin aljihunsa yana sake yin magana a tsawace “meye haka ina magana kina jina ?abinci ne !”what ?!ya furta a tsawace .” ta sake ja baya kar ya wanka mata mari dan a yanayin da yake kallonta babu sausauci “amman zaki iya bawa mahaifiyarki irin wannan breakfast din ? gabanta yayi wani irin mugun fad’uwa ya tsura mata ido hakan ya bala’i bata tsoro gbdy ya sake canza mata ya fara taku zuwa inda take tsaye tana yar kyarma tana baya baya yana biyota har sai data kurewa bango “wallahi ba da gangan nayi ba babu komai a store ne komai ya qare iya abinda muke dashi na bawa mami .” afusace ya d’aga hannu zai wanka mata mari cikin wani irin masifaffen tsawa yaji sautin muryar mami “wallahi idan ka ta’bata ban yafe maka ba .” cak ya tsaida hannunsa tamkar an dasashi zuciyarsa na tafasa cike da zafin zuciya ya sauke hannusa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya juyo ya soma taku cike da ‘bacin rai ya qaraso ya zauna kusa daita kamar mai neman gafara ya fara kame kame “umm umm ummm nace ba “kace me ?”shiru yayi yana kallon mami yayinda maryam tayi sauri ta haye sama tana wai wayensu “ina jinka adamcy ?”Kiyi hakuri sweetheart banji dadin yadda naga kina breakfast haka ba “ bana zama a gida bansan babu komai a gidan nan ba sannan wannan yarinyar bata fad’a min babu komai ba ya qarashe maganar kamar zai yi kuka.” mami ta kallesa sosai ta gano halin damuwar daya shiga adalilin breakfast dinta, daman kuma tayi hakan ne dan ya gani numfashi ya sauke yana sosa keyarsa yana cigaba da kallon mami ahankali mami ta tabe baki “to ka bata damar da zata fuskanceka bare ta fad’a maka babu komai acikin gidan nan “?amman !”sai kuma yayi shiru yana runtse idanunshi .”amman me adamcy ?kai kanka kasan baka da wata kalmar da zaka fad’a min na yarda a matsayinka na magidanci baka bawa matarka wannan damar ba sam matarka bata da cikakken iko acikin gidan nan yadda kake nuna baka qaunar jamaa da yanuwanka haka kake nunawa matar aurenka ,kai kanka kawai kasani baka damu da damuwar kowa ba dan haka karka rainawa kanka hankali ka nemi daurawa yar mutane laifi “ta qarashe maganar cikin fad’a saboda halin adamcy baqaramin damunta yake ba ,shi mutun ne wanda babu ruwansa da damuwar jama’a sai dai kanshi da aikinsa ya kamo hannun mami ya soma rarrashinta “sweetheart Kiyi hakuri kema Kinsan yanayin aiki ne sai ahankali ,ni kaina bana samun time din kaina kamar yadda kika sani amman at least data fad’a min zan sa a kawo komai “ta bishi da wani mummunar kallo “wai yaushe ka bawa maryam wannan damar yarinyar nan haka take rayuwa cikin qunci acikin gidan nan ga rashin so ga yunwa dame zataji ?”allah sarki maryam baiwar allah allah dai ya qara miki hakuri amman na cuceki na hadaki da damuwa ,na hadaki da mutun mara kirki ,na hadaki da mutun mara zumunci wanda ko yan’uwansa baya so bare wata aba maryam wallahi adamcy baka da tausayi da amana nayi danasanin hada auren nan allah dai ya gyara maka wannan bakar zuciyar taka .” Kuka yaci karfin mami .” jikin ATA yayi mugun sanyi babu abinda ya tsana kamar hawayen mahaifiyarsa da bai da kamarta jin kukanta yake har cikin zuciyarsa ya sake matsowa kusa daita yasa kanshi akan cinyarta yana jin yadda zuciyarsa yake tafasa yana jin kukanta yana ganin laifinsa amman yafi ganin laifinta domin kuwa itace sanadin da yasa ya kasa sauke nauyin da allah ya daura masa sannan ya kasa mata biyayya ta matsawa rayuwarsa dayawa akan maryam ,shi kanshi baya jin dadin abubuwan dake faruwa ,jin kukanta yake aransa yana jin kamar yayi kuka .“ ahankali yayi amfani da karfin zuciya irin tashi ya fara bata hakuri da rarrashinta “sweetheart Kiyi hakuri nasan bana miki yadda kike so Kiyi min addua wallahi a shirye nake da na canza in zama mai faranta miki ,kuma wallahi ina son yan’uwana sweetheart wani dadi ne ya ziyarci zuciyar mami dan abinda tafi bukata kenan ta dade tana adduar ya canja .” ya qara gyara kanshi akan cinyar sweetheart dinsa “sweetheart ki yafe min ko zan samu sausaucin abinda nake ji araina kada zuciyata ta buga sweetheart ,damuwa tayi min yawa wallahi ni kadai nasan halin da zuciyata take ciki a haka kamar lafiyayyen mutun ne amman sam ba haka bane mutun ne mai dauke da mummunar ciwo a qirjinsa da zaki barni haka babu nauyin kowa akaina zanfi ji dadin rayuwata sai dai zuciyata taji da damuwa daya amman yanzu damuwa tayi min yawa na rasa ya zanyi da rayuwata wallahi zan gwamaci mutuwa sweetheart akan rayuwar da nake .”mami tayi saurin saka hannu ta rufe masa bakinsa bata son taji batun zai mutu idan ya mutu tayi yaya ai ita babban burinta ta mutu ta barshi a duniya, tana shafa kanshi tana jin sonshi har acikin bargon zuciyarta “ki yafe min sweetheart “adamcy baka min laifin komai ba ban ta’ba rikeka araina ba kullum addau nake maka d’ana sai dai abu daya nake só kamo. ina son ka sausautawa maryam ka zauan da mace mafi cancanta ,maryam ta cancanta kowani nmj idan ya sameta zaka ji dadin rayuwa daita mace ta gari ya dago kanshi yana kallonta ya saka hannu shi ya rike kunnuwansa bazan iya ba sweetheart “but I promise you in sha allahu zan kawo miki matar da zan aura in sha allahu zan faranta miki zakiyi farinciki da zabina amman batun wannan yarinyar fa gsky sweetheart sai dai kiyi hakuri .he ending the talk with a smile .” mami tayi shiru tana dubansa sam adamcy baya ganin girmanta baya tausaya mata duk son da yake ikirarin yana mata abaki ne bai kai har zuciyarsa ba .”shiru kawai tayi tana jin babu dadi ko kadan acikin ranta tana son zubar da hawaye amman data tuna irin matsifar da hakan zai jefa rayuwarsa da alamuransa sai ta fasa sai dai yadda zuciyarta take tukuki ta tabbatarwa kanta tana cikin tsannain damuwa akanshi, idan batayi gaugauwan kawar da hakan aranta ba shima wani bala’i ne ga rayuwarsa runtse ido tayi zuciyarta na shirya mata yadda zata kawo qarshen komai “Sweetheart me kike tunani haka ?”muryar ATA ne ta katse mata tunani , harara ta maka masa tana cewa “ina ruwanka da abinda nake tunani ?wayarsa ya ciro ya kira daya daga cikin yaransa ya bashi umarnin a shigo da komai na kayan abinci enough .” Cikin kankanin lokaci aka dinga shigo da kayan abinci sai daaka cika store tab da kayan abinci babu abinda babu na amafani haka ma fridge tun a ranar komai ya sauyawa maryam sunci mai kyau ita da mami su sha mai kyua, sai abinda suka ga dama suka girka kuma basuyi wa ATA tayi ba shima bai damu ba tsabgogin gabansa kawai yake yi sai da yamma ne ya dan saci kallon mami yace “sweetheart ko zan samu irin coffee da kike min ?zaka samu mana amman a wajen matarka ba “tun da yaji ta fadi haka bai sake cewa um ba bare um um, ya cigaba da danna wayarsa maryam najin haka ta matso kusa da mami tace “mami dan allah Kiyi masa mana “wani kallo mami tayi mata na rashin zuciya irin nata ,mutun bai damu da kai ba amman kai kabi ka damu kanka akanshi “please mami ai kema kin iya kije kiyi masa ta rage murya sosai tace “idan nayi bazai sha ba amman muje muyi masa tare zai sha mami ta tsura mata ido kawai tana kallonta cike da tausayawa tare suka shiga kitchen din sukayi sai dai koda ta fito parlour bata gansa ba a d’akinsa ta sameshi zaune akan kujera yana amsa kira taja qaramin table din glass din dake tsakar dakin ta dora tray din akai ta tsiyaya masa acikin a cup tace “gashi !”ba tare daya kalleta ba ya dauka ya fara sha dan a bukace yake .” ta juya ta bar dakin tana rufo masa kofa kwanan mami uku a gidan wanda hakan ya haifar da sukuni da kwanciyar hankali ga maryam har mamakin kanta tayi yadda yanayin jikinta ya canza, domin mami nayi mata duk wani abinda zai kwantar mata da hankali tare da kawar mata da damuwarta da zarar taganta cikin damuwa sai tayi duk abinda zata kawar da damuwar sannan hankalinta zai kwanta sosai take kula da cin abincinta mussaman ta dinga had’a mata fruit masu gyara skin da qara ni’ima ajiki most especially yankakkiyar ayaba da soyayyiyar gyada da kankana da madarar ruwa a had’a waje daya wannan kam kullum sai mami ta had’a mata ta bata ,wannan had’in mai dadi yana aiki abu biyu ne ajikin nmj ko mace yana gyara skin sannan yana qara ni’ima ajikin mutun. zaman mami a gidan ya dan kawo sauyi domin duk abinda ATA zai yi na rashin mutunci tana taka masa burki da fushinta domin dai idan ba fushinta ya gani ba baya kin abinda yayi niyya kuma yanzu babu laifi yana cin abincin gidan .” Da misalin karfe shida na yammacin ranar da mami ta cike kwana biyar a gidan ATA ya tashi da rashin lafiya na ciwon kai mai tsanani wanda har sai da doctor dinsa yazo ya dubasa inda yayi wa doctor bayanin yadda yake jin ciwon Kan kuma koya sha magani baya masa sauki yadda yake buqata, doctor yayi gwaje gwaje ,a inda yace akwai kwayoyoyin da yake sha wanda sune suke haddasa masa wannan ciwon, dan shiru yayi yana tunani dan shi a sanin da yayi wa kanshi baya shan wata kwaya dama sigari yace itama yanzu ba koda yaushe yake shanta ba amman kwaya kam baya sha “doctor bana shan kowani irin kwaya amman ko zaa iya duba wace irin kwaya ce ?”eh zaa iya dubawa kuma zaa gano kowani iri ne amman dole sai kaajiye ayyukanka na gobe kazo hospital .” ATA ya gyda kai alamun zai zo .” tun zuwan doctor maryam ta fahimci bashi da lafiya ne dan duk sanda kagansa to rashin lafiya ne bayan doctor ya gama duba ATA maryam ta shigo dakinsa hannunta dauke da tray ta sameshi zaune akan doguwar kujera yana sanye da singlet da gajeran wando kallo d’aya tayi masa ta dauke idanunta sakamakon yanayin data tsinci kanta d’an kwantaccen sumar jikinsa kawai ya isa tadawa mutun shaawarsa ,taja dan karamin table din glass din dake tsakar dakin ta dora cooler din abinci a kai ta zuba mishi a cikin plet tasa spoon tace “ga abinci shiru bai ce uffan ba ta sauke numfashi ta sake bud’e bakinta akawo maka coffe ?ya girgiza mata kai kawai alamun baya bukata wani sanyayyen numfashi ta sauke a boye a raina tace “alhamdulillah yau dai da alamun mutane kirki ne a kusa babu rashin mutunci,kamar baka jin dadi ?sannu allah ya baka lafiya meke damunka “?ba tare da ya kalleta yace “ki kama kanki dan naga kina wani jin dadi dan kinga sweetheart atare damu kisani ba tabbata zatayi a gidan nan ba zata wuce idan ta wuce kuma kema Kinsan me zai faru ?tace babu abinda zai faru sai alkhairi allah dai ya baka lafiya baby nah tana rufe bakinta daya daga cikin wayoyinsa ta soma ringin zuciyarsa cike da mamakinta karo na biyu kenan da ta kirasa da wannan banzar sunan kamar ya tashi ya gaugaura mata mari amman jikinsa babu kwari shine ma yasa ya qasa tashi kuma yana jin yadda zai ce tabashi wayar maryam ta fahimci haka, dan haka cike da sanyi jiki ta qarasa inda wayar take akan katifarshi ta dauko ta duba fuskar wayar nan take gabana yayi wani mummunan faduwa sakamakon ganin hoton wata kyakkwar yarinya a fuskar wayar mijinta .” yarinyar kyakkyawa ce duk da fuskarta kamar zane ce aranta tace”ko dai wannna ce yarinyar mafarkin sa?kwakwaluwarta bata kai ga bata amsa ba “tajiyo sautin muryarsa can qasan makoshi yace “bani wayata “jiki a matuqar sanyaye ta kai mishi sañan tace bari na wanke maka toilet shi dai bai ce mata uffan ba har ta shiga ta wanke ta fito yana cin abinci yace “bani abinsha a fridge da sauri ta bude demsino na gwangwani ta dauko masa ta hado masa da ruwa nestle ta ajiye tana jin zuciyarta babu dadi duk da yarinyar mafarki ce amman abun ya damu zuciyarta zata cigaba tsayuwa ad’akin yace “please leave! simi simi ta fito daga d’akinsa yaja tsaki tare da cewa nonsense mace sam babu class ,to wani aji zatayi wannan ?allah na tuba ai isasun mata né masu aji shi yaji ajikinsa muddin zai had’u da princesa dinsa tabbas zata fita dabam acikin mata ranar da wuri ya kwanta bacci sakamakon maganin bacci da alluran da doctor yayi masa .”waahegari kuwa karfe biyu a office din doctor tayi masa duk wani gwaje gwaje anyi masa, inda doctor yace zai zo gida ya kawo masa abinda suka gani daga nan kai tsaye gidan mb yace a wuce dashi sun jima tare,bashi ya dawo gidan ba sai bayan ishai.” Da misalin karfe goma sha daya na dare maryam ta fito daga dakinta sanye da kayan bacci iya cinyarta sai dai ta daura zani a saman kayan baccin kai tsaye d’akinsa ta shiga bata gansa ba dan haka ta sauko qasa cikin tsananin tashin hankali har zanin jikinta ya fita bata sani ba “yaya Adam kazo mami bata iya numfashi sosai ,ai da wani irin mugun sauri ya zabura ya mike yayi wulli da remut din hannunsa bai san yaakayi ba sai ganinsa a dakin maryam yayi har tsakiyar gadonta ya daga kan mami ya daura bisa kafafunsa yana qoqarin tallabota ya sauko daita ta girgiza masa kai “dan girman allah sweetheart wallahi baki san yadda naji a zuciyata ba “ke tsayuwar me kikayi kije ki dauko min wayata” yayi mgnr a tsawa ce yayinda maryam ta juya da sauri ta fita “haba adamcy ka dinga sausautawa maryam mana .tayi maganar da kyar” furzar da iska yayi yana kamo hannun mami cikin nashi “adamcy nah! mami ta kira sunansa”na’am sweetheart sannu gobe gobe nan zan bar kasar nan dake “duk inda zaka kai ni bazai hanani mutuwa ba ,dan haka ma gara ka barni kawai a kasata idan mutuwar ce allah ya bamu ikon cikawa da imani ta qarasa maganar da kyar tana sauke numfashi “kinji abinda naji kuwa sweetheart da kikayi zance mutuwa nan dan girman allah ki daina fad’a min haka “to adamcy mutuwa ai dole ce maryam ta shigo ta mika masa waya ta hawo har saman gadon ta riko hannun mami cikin nata suka sakata a tsakiyarsu mrym tana mata sannu yayinda ATA Ke qoqarin kiran layin Aunty shahida “karka kira shida ka daga mata hankali sannan kiranta bazai hanani mutuwa ba idan mutuwar ce.” saurin runtse idanunshi yayi .” Bai kula maganar mami ba ya cigaba da kiran layin shahida sai dai kiran na shiga bata d’auka daga adamcy har maryam duk suka zubawa mami ido hankalinsu a matukar tashe “maryam adamcy ku yafe min had’aku aure da nayi “haba mami dan allah kiyi shiru numfashi ki har yanzu bai daidaita ba kuma aurenmu da kika hada baki mana laifin komai ba inji cewar mrym “idan Ke ban miki laifi ba ai nayiwa adamcy “ki kwantar da hankalinki mami shima baki masa laifi ba muddin muna raye zai faranta miki har ma bayan ranki “shi kam ATA gabad’aya ya nemi natsuwar ya rasa dan har layukan mijin aunty shahida ya kira bai zuwa haka ma layin likitan dake dubasa yana qoqarin durowa daga kan gadon mami ta riko hannunsa ya dawo ya zauna cikin tsananin tashin hankali “dan allah sweetheart karki bari sanadiyar careless dinki na rasaki,wallahi bazan iya daukar zafin jarabawar nan ba “yayi mgnr kamar zai yi kuka “ haka rayuwa ta gada adamcy kuma ita rayuwa cike take da qaddarori da jarabawa iri iri sai dai idan baka cikin duniyar nan, yau dadi ne gobe kuka dukkanin rayuwa rubutattacen lamari ne daga rabbi da d’an adam yana gane wannan da bazai tsaya batawa kansa lokaci ba kamar yadda ka kasa ganewa “tana gama fadar haka idanunta suka juye numfashinta ya soma qoqarin tsayawa .” “sweetheart sweetheart!! Kawa yake iya kira yayinda maryam ma ta dinga kuka tana kiran sunanta atare suka nemi durowa daga kan gadon suka jiyo sautin muryarta can kasa “maryam bani ruwa kishi nake ji .” ya dawo da sauri yana cewa “shikenan sweetheart mutuwa zakiyi ki barni ,dan allah karki min haka sweetheart, dan girman allah karki min haka ya allah ka d’auki rayuwata ka bar ta mahaifiya ta” ya fad’a yana damke hannunta cikin nashi gam wasu hawaye masu zabi suka gangaro masa “adamcy Nah kuka kake yi ?ya sauke numfashi yana kai hannunta bakinsa inda hawayensa ke diga “kayi hakuri haka rayuwa ta gada ,kana cikin jin dadi sai allah ya jeho jarabawa cikin rayuwarka “ka rike yanuwanka adamcy saboda kai ne kamar babba agaresu ,ka kyautata masu ,ka tsaya masu a dukkanin lamarinsa “dan allah sweetheart ki daina fad’ar haka “dole fa zan mutu adamcy fatana allah yasa mu cika da kyau da imani .” Tayi shiru can ta motsa bakinta “ka min wani alfarma adamcy ya d’ago ya tsura mata ido yana sake damke hannunta cikin nashi “me kike so sweetheart just tell me matsawar zakiyi farinciki ki dawo daidai “ka ta’ba kusantar maryam ne amatsayinta na matarka ?shiru yayi yana duban mami zuciyarsa na bugawa da karfi ganin haka yasa mami ta soma tari wanda da kyar tarin yake fita “sweetheart sannu ya furta yana kwallawa maryam kira” ki kawo ruwan mana ko dan ba uwarki bace kike westing time “cikin yanayi na ciwo mami ta cigaba da magana “na tambayeka baka bani amsa ba “a’a sweetheart babu abinda ya ta’ba shiga tsakaninmu “yanzu ka kyauta kenan adamcy ?wata shida kenan da aurenku amman ka kasa sauke wannan nauyin kana ganin allah zai barka haka né ?shiru yayi yana daura hannunsa a goshin mami “me maryam ta tsare maka adamcy ?ta fad’a tana wani irin numfashi mai zafi idan laifi ko haushi ne nawa zaka ji domin nice silar komai .” “Kiyi hakuri sweetheart ya fad’a adaidai lokacin da maryam ta shigo hannunta rike da roban ruwa ya fixge da karfi “idan mutuwa ne tuni ta mutu kawai kije ki kawo ruwa kinje kinyi zamanki saboda ba mahaifiyarki bace cike da rawar jiki ya bude murfin roban yana mai tallabo kan mami ya kai goran ruwan bakinta ta sha sosai sannan ta kawar da bakinta tana cewa maryam koma d’akin adamcy zai zo ya sameki kinji allah yayi miki albarka, jiki a sanyaye ta juya ta bar dakin sai dai ta qasa shiga dakinsa ta tsaya corriedor ta jingina bayanta da bango tana zubar da hawaye.”yanzu idan mami ta mutu ya zan yi da rayuwarta “?tayiwa kanta tmbyr tana fashewa da kuka .” “Kayi min wannan alfarmar adamcy baka sani ba ko iya alfarmar da zan nema kenan daga gareka ya matso da kunnensa daidai bakinta dan yaji alfamar da take so “sweetheart ki fad’a min abinda kike bukata in promise you zanyi “ina son ka fad’a min gsky kana da cikakkiyar lafiya kuwa kamar yadda sauran maza suke ?numfashi ya fesar yana mai dagowa ya tsura mata ido “yau ba ranar wasa bace bare ya kawo rainin hankalin da ya saba ,dan hk da sauri yace “lafiyata kalau sweetheart ,amman wannan tamvayar ba yau bane karo na farko da kika min ,idan bani da lafiya kece mutun ta farko da zan fadawa “to na yarda tunda kai ma ka tabbatar da lafiyarka kalau ina son kaje ka sauke nauyin da allah ya rataya akanka na aure da maryam “lumshe idanunshi yayi kana ya bud’e ahankali yana dubanta ko kifta idanu bayayi ko bata fito fili ba ya fahimceta sosai “idan kayi min haka ko na mutu ruhina zai samu salama adamcy ,lalla a illalla muhammadu rasulillahi sallahu alaihi salam,dan allah adamcy ka cika min wannan burin , kayi min wannan alfarma kuma a yanzu ta damke hannunsa gam cikin nashi jikinta na rawa kamar yadda jikinsa yake rawa yana furta inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ita kuma mami tana salati tana furta ya cika mata burinta .” Gabad’aya ATA ya gigice ya fita haiyacinsa ganin halin da mahaifiyarsa take ciki ya juya da sauri ya fita daga cikin dakin a corriedoor yaga maryam tsaye ta daura hannuwanta duka a saman kanta tana rusa kuka ya tsura mata ido cikin tsnanin tashin hankali bashi da wani lokacin ‘batawa gara yayi abinda zai yi ya faranta ran mahaifiyarsa ko bayan ta mutu din ruhinta zai samu salama kamar yadda ta fad’a masa hannuta ya riko da karfi yajata zuwa d’akinsa nan fa gabanta ya shiga faduwa suna shiga dakin ya nuna mata Kan bed dinsa ,gabanta yayi wani irin mummunar faduwa ta tsura masa ido tana kallonsa cike da matsanancin mamaki yayinda idanunshi sukai balain canzawa suka koma ja ,ta taki hawa Kan gadon kamar yadda ya umarceta dan batasan me hakan yake nufi ba ya kalleta da fuskasa dake murtuk “ke bakiji abinda nace bane ?me kace yaya wallahi banji kayi magana ba,” ki hau gado .” still maryam taki hawa sai ma qoqarin fita daga dakin take aiko cikin zafin nama ya fixgota da karfi ya maka ta akan gado da karfi ta zabura zata tashi ya buga mata wata muguwar tsawa ganin tana son ‘bata masa lokaci “Ke ki tsaya nayi abinda aka sani idan kuma kika nemi ‘bata min rai har Mahaifiyata ta mutu ban mata wannan alfarma ba zakiyi nadama har qarshen rayuwarki “ jin haka yasa maryam sauke wani wahallen numfashi tana mai jin sanyi aranta amman a zahiri fuskarta da jikinta babu komai sai tashin hankali.” ya kai hannu ya kashe wutar d’akin dan bazai iya kallon fuskarta ba ,ya hau saman gadon batare daya cire kayan jikinsa ba yayi mata runfa da fad’a den qirjinsa wani sanyi dadi ya mamaye zuciyar maryam hakika mami ta taimaki rayuwarta ,allah dai yaja da kwana mami domin duk ranar daakace babu ita a rayuwarsu akwai babban tashin hankali.” wata irin matsa yayi mata kafin ya shigarta tayi shiru kwalla na gangarowa akan kuncinta dan bai tura dan sakon a tsakaninsu ba kamar yadda sharia muslinci yace hakan yasa taji zafi sosai taji gara ma ace baya cikin haiyacinsa ne ya kusanceta bangaren ATA kam bakinciki ne cunkushe acikin zuciyarsa jin kofarta a bude ,a ranshi yaja tsaki cike da bakinciki ya cigaba da abinda yake sai dai baya jin dadin komai ganin kawai zai yita batawa kanshi lokaci ne ya kawo tunanin princess aransa yadda yake zuwan masa a mafarki da yadda yake sarrafashi nan da nan yaji wani abu ya tsarga masa da tunanin princess ya samu yayi abinda zai yi ,ya mike ya kunna wutan dakin ya tsura mata ido cike da bakinciki baasi yake son ji amman ya kasa sarrafa harshensa illa tsaki yaja , ita kuwa maryam da sauri ta sauka daga Kan gadon ta fito ta nufi d’akinta inda mami take kwance tana numfarfashi .” Bayan fitarta shima ya fito kai tsaye dakin maryam ya shiga inda ya iske mami kwanace tana fidda numfashi sam sama “sannu sweetheart ya kike jin jikinki “alhamdulillah ta fad’a tana yafitosa da hannunta ya matso sosai kusa daita “kayi abinda nasaka adamcy ?”nayi mami ! yauwa dan albarka allah yayi maka albarka ka gama cika min burina ko yanzu na mutu burina ya cika adamcy “kiyi shiru mami ki samu natsuwa barin naje nazo da shahida “to adamcy amman daka bari zuwa gobe da safi “girgiza mata kanshi yayi ya fice da sauri ya shiga dakinsa ya sanya jallabiya ya dauki wayarsa ya fito da sauri yana duba agogon wayarsa karfe daya saura .” masu tsaronsa ya kira tun kafin ya qarasa fitowa haraban gida har sun juya Kan motacici guda biyu gaban motar ya shiga suka bar gidan ya gyara zamansa sosai ya rungume hannuwansa duka a kirjinsa yana tunanin halin da zai shiga idan ya rasa mami .” “duk iskancinsa yana matuqar shiga tashin hankali idan ya tuna zata mutu ta barshi kuma duk baccin da yake da zarra ya tuna zata mutu sai baccin ya dauke masa bazai manta ba lokacin yana da shekara ashirin da takwas duniya cikin baccinsa wai aka fad’a masa sweetheart dinsa ta rasu da mugun sauri ya farka ya shiga dakinta tana kwance abunta tana bacci ya Kai hannunsa daidai hancinta nan yaji tana numfashi wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke gudu motar yake amman sam ATA gani yake kamar motar ba gudu take ba dan gabdaya ya rasa natsuwarsa daga jajayen idanunshi yayi ya sauke akan wayarsa daya har da wasu mintuna tsaki yayi yana jin zuciyarsa kamar zata buga sam baya ganin gudun motocin nasu yaji kamar ya karbi tukin watakila nashi zai fi nasu, tsaki yaketa yi yana qarawa kamar bazasu kai ba haka yake gani duk jikinsa tsuma yake kwakwa luwarsa ta hargitse kamar wanda sabon hauka ya kama a haka suka qaraso bakin get din gidan Aunty shahida tun baa gama daidaita tsayuwar mota ba ya fito da sauri ya shiga buga get din gidan da iyakacin karfinsa domin kana ganinsa zaka fahimci hankalinsa a matukar tashe yake tunda yayi bugun farko kowa dake cikin gidan ya farka a matukar tsorace ,mai gadi ma yayi takansa sai dayaji ya ambaci sunan aunty shahida sannan ya fito ya bude qaramin hujin get din nan take ya ganensa duk da cikin duhu ne .” ya bude masa get da sauri ya shiga haraban gidan yana kwalla mata kira” shahida shahida !!”wani irin bacci ne haka?” meye amfanin wayoyinsku da karfi ya dinga buga kofar shiga falo masu aiki suka bude masa yaranta da masu aiki ya gani tsaye cirko cirko ya shiga yana cewa “ina shahida taje ?””mumy na sama inji cewar hamdiya second born din aunty shahida ,zuciyarsa duk a jagule ya diga kiran sunanta sai gata ta sauko da sauri “lafiya Adam ?lafiya zaki gani by this time ?” shima ya wulla mata tmby yana mata wani kallo “dan allah meye amfani wayarki data mijinki ?”zatai magana yace yanzu dai dauko kayan aikinki ran sweetheart a hannun Allah zan iya rasata akowani lokaci “ka kwantar da hankalinka zuwa da safe zan zo “ what “?ya fad’a yana mata wani irin mugun kallo sannna yace “dan allah idan wasa mike ki dawo hankalinki ki dauko kayan aiki muje ya riko hannunta .” “bari na dauko kayan aikina “okay Kiyi sauri please cikin kankani lokaci ta daura hijab akan kayan baccinta ta sauko tare da mijinta yana rike da kayan aikinta yana ma ATA magana “a she mami ce babu lafiya “tsaki ATA yaja Tare kwace qaramin alkwartin kayan aikin aunty shahida dake hannunsa ya ja hannunta suka fice yana cewa “idan kukayi aure shikenan damuwar iyayenku ma bakwa damuwa daita sai ta mazajenku “karka sake ka fad’a min magana “an fad’a miki idan ma akwai abinda yafi haka zan fad’a miki ,nazo miki da matsala sai wani jan jiki kike yi kamar ba mahaifiyarki nace ranta a hannun allah yake ba har da wani jerawa da miji nonsense kawai “kai ne nonsense ai gara ne tun daga farko rayuwata har zuwa yanzu akan mata biyayya nake kai fa a matsayinka na nmj wanda hakinsa ne yayi biyayya ko dole ne ,kuma hatta aljannarka tana qarqashin tafin kafarta amman ka fad’a min meye kake wa mami na farantawa bare yanzu ka d’aga hankalinka akan rashin lafiyarta ?wallahi ko yanzu mami ta rasu alhamdulillah mun gama daita lafiya kai fa ? “Wallahi sai kafi kowa shiga damuwa da tashin hankali “gori zaki min?” ya tambayeta cikin tsananin damuwa “eh anyi maka idan kayi zuciya ka canza rayuwa kayiwa mahaifiyarka biyayya ,kaso duk wani abinda take so “tana gama fad’ar hk ta shige bayan mota, shima kuma ya shiga gaban mota ya zauna maganarta na ci masa rai “abun har ya kai ayi masa gori ?uwarsu daya ubansu daya ma tayi masa gori inaga mutanen waje ?”allah ne kadai yasan abinda jama’a suke fad’a akansa” ya salam ya furta yana dafe goshinsa ahaka suka kawo gidan da sauri ya fito yana bud’e mata mota kallo d’aya zaka masa ka fahimci yana cikin damuwa da tashin hankali hannunta ya riko cikin nashi suka nufi kofar shiga parlour’n gidan .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 20 Tunda ATA  ya  bar gidan  hankalin mami a matuqar tashe yake ganin maryam rasa  babu wata alamun an kusanceta domin ta lura kamar  babu wani abu daya sauya atattare daita "kar dai qarya adamcy ya girba mata bai aikata abinda tayi masa umarni ba?" hakan yasa taji wani sabon tashin hankali ya shigeta . bangaren ATA kuwa tafiya yake  hannunsa rike dana aunty shahida har suka shigo parlour'n gidan, sauri sauri yake janta suna taka step, kallonsa kawai aunty shahida take zuciyarta cike da matsanancin  bakinciki da tausayinsa ,bakincikinta saboda yadda yake janta, tausayinsa kuma saboda yanayin da yake ciki dan yanayinsa kawai zai tabbatar maka da baya ciki natsuwa da kwanciyar hankalinsa .  kai tsaye d'akin maryam suka  nufa inda suka iske maryam zaune rike da hannun mami tana zubar da hawaye nan da nan hankalin ATA yayi matuqar tashi , jikinsa har rawa yake ganin yadda maryam take hawaye ,ba iya jikinsa ba hatta zuciyarsa rawa take .jin motsin shigowa d'akin ne yasa da sauri maryam ta d'ago tana duban kofa idanunta ya sauka akansu ta share hawayenta da sauri ckin muryar kuka tace  "aunty shahida ina kika ajiye wayarki ?" “mami tana cikin wani hali  har ta fita haiyacinta numfashinta baya sauka da kyau please aunty shahida ki taimaka banason  wani abu ya samu mami ."ta qarasa maganar tana wani irin kuka ." Jin ba mutuwa mami tayi ba yasa ATA yayi mata wani mugun  kallo tare da yi  mata alama da ido ta fita ta basu wuri ."babu musu maryam ta mike ta sauko daga kan gadon cikin mutuwar jiki ta  biyo ta ra'ba ta gefensa ta fita tana  kuka .bayan fitar maryam jingina bayanta tayi da bango corriedor  tare da sake  fashewa da wani kuka mai ta'ba zuciyata "mami bana son na  rasaki  ,domin kuwa ke  din babbar jigo ce ga rayuwata da kuma rayuwar aurenta  allah ya baki lafiya allah ya tashi kafad'arki".cikin taku mai tattare da damuwa da tashin hankali ATA ya matso inda mami take kwance numfashin ta na fita ahankali ,kafin ya bawa aunty shahida umarni ya tsurawa mami idanunshi tare da zama a gefenta yana qare mata kallo yana jin kamar ya fashe da kuka ya d'auki zazzafar qaddara rasa mahaifinsa na tsawon shekaru yanzu kuma idan ya rasa mahaifiyarsa a halin da yake ciki na tarin damuwa da matsalolin rayuwa ya zai yi ?"yaja zazzafan numfashi tare da sa tafin hannunsa ya share hawayen daya d'an cika gefen idanunshi . duk yadda mami  take jin idanunshi akanta batayi kuskuren bud'e idanunta ba tana jira daga garesu  ,lallausar tafin hannunsa ya kai saitin wuyan mami yana jin saukar numfashinta yana jin d'umin jikinta  ahankali mami ta bud'e idanunta tana cewa "adamcy nah har ka dawo ?ina shahidar take  ". kai ya gyad'a mata tare da kallon inda aunty shahida ke tsaye yace "ya kika tsaya dan allah ki fara aikinki mana  "ya fad'a kamar zai fashe mata da kuka  alokacin ya d'auke hannunsa akan  wuyan mami ganin bata da alamun qarasowa yace "wai meye haka dan allah naje na taho dake da kyar yanzu kuma kinzo kin ja kin  tsaya kin zuba mana ido kodan kinsan idan wani abu ya sameta ni ne zan fi kowa shiga damuwa yasa kike min haka ?.yayi mata tamabyar a rud'e yana zufa "wai ..."mami tayi saurin katse shi ta hanyar cewa "adamcy nah zan sha tea "da sauri ya mike tsaye  ya fita  cikin tashin hankali yana fita maryam tayi wuf ta fad'o d'akin ,sai dai abun mamaki mami ta gani ta  dawo haiyacinta ba kamar sanda ta barota ba tana kallon  aunty shahida, bata gama mamakin ta ba taji fitowar muryar mami  rasa. "zo nan maryam" ta yafitota da hannunta ta nuna mata kusa daita tana cewa  "shahida sai kuma kika ga wannan rigimemen yarona yazo d'aukarki ?. “wallahi kuwa mami ,da yake nasan shirinki shiyasa nayi masa wulakanci, yana fad'a ina fad'a har muka baro gidan   mami tayi murmushi kawai"amman fa ya bani tausayi sosai  ,da fatan dai komai ya tafi yadda muka shirya ? tô ya dai ce min ya aikata amman bansani ba ko karya yayi min duk da nasan karya ba d'abiarsa bace idan bai yi ba ,zai ce bai yi ba " mutuwar zaune maryam tayi agurin   tana dubansu a matuqar gigice saboda tsananin tsoro "kenan ciwon mamai shiri né dan yaya adam ya kusanceta ? “Ita kuwa wani irin só mami take mata haka ?kwakwaluwarta bata kai ga bata amsar tambayoyin ba taji sautin muryar aunty shahida tana cewa "ke maryam !"maryam tayi saurin d'agowa ta kalli aunty shahida a gigice "wani abu ya shiga tsakaninki  da adam né ?maryam tayi shiru alamun kunya "kinga karki 'bata mana lokaci idan kinsan babu abinda ya shiga tsakaninku a canza wani shiri ?"ahankalai ta gyd'a mata kai kawai "ki bud'e baki mana ki min magana ita kam  bazata iya amsa wanan tambayar agaban mami ba fahimtar haka yasa aunty shahida tace "zan yi magna idan wani abu ya shiga tsakninku ki gyada min kai idan bai shiga ba kuma ki girgiza min kai.” mami kam maganar aunty shahida  kusan dariya yaso bata ,dan haka ta kawar da kanta gefe tana murmushi "wani abu ya shiga tsaknain ku ?maryam ta gyad'a mata alamun "eh "alhamdulillah ! ta furta a fili tare da cewa yanzu kuma sai muyi  fatan allah yasa ya zame mana alkhairi " in sha allahu zai zama alkhairi fara dubani kafin ya shigo ya gane shiri ne kinsan halinsa da shegen ganiyar tsiya  ". Inji cewar mami batare da 'bata lokaci ba aunty shahida ta bud'e qaramin jakar kayan aikinta ta soma duba jikin mami suna magana qasa qasa."otsin shigowa d'akin maryam taji hakan yasa tayi saurin waiwayo wa ATA ta gani  yana qoqarin shigowa hannunsa rike da cup din tea   ganin ana duba mami ya ajiye cup  din akan bedside ya tsaya idanunshi kyam  akansu ko kifta idanu baya yi ,burinsa kawai mahaifiyarsa ta samu sauki . yayinda maryam take kallonsa kawai ta rasa abun yi saboda jin ciwon  mami duk shiri ". wani irin numfashi mai zafi ya fesar kamar ance ya kalli inda maryam take zaune yaga shi take kallo wani mugun kallo ya bita dashi mai tattare da tsana taga irin kallon tsanar da yake mata amman tayi kamar bata fahimta ba ta cigaba da kallon faukarsa har alokacin tana cikin yanayi na damuwa da tashin hankali ,mami kuwa hankalinta na kansu  addaua take masa acikin zuciyarta "allah yasa qarshen wahalarsu ne yazo, allah ka dubeni ka shirya min adam ka  fidda  shi acikin halin da yake ciki ka dauke masa tunanin mafarkinsa ka mantar dashi komai akanta ka daidai tsakaninsa da matarsa ."kamar wanda aka tsinkara haka yayi kanta yana cewa "kallon iskanci me kike min ?".wani irin tari mai karfi mami tayi tana kiran sunansa da yafitosa da hannunta dole tasa ya dawo da sauri ya rike yatsun hannunta gam yana mata sannu amman idanunshi na Kan aunawa maryam mugun kallo da harara  ." har tsawon   mintuna talatin  aunty shahida tana Kan   aikinta sannan ta samu numfashin mami ya dawo daidai ta mata allurar bacci sannna  taja baya kad'an ta tsaya tana yiwa mami sannu ."yauwa shahida allah yayi maku albarka gabad'ayaku da ya'yanku allah yasa ina da rabon ganin ya'yan adamcy da auta "in sha allahu mami zaki gani allah dai ya baki lafiya "wani mugun kallo ATA ya watsa mata yana jan tsaki "da fatan dai baku sheidawa kowa halin da nake ciki ba  ko ?nasan babu wanda d'an naki ya sheidawa dan nasan daya sheida masu da yanzu sunzo ko sunyita kira a waya amamn yanzu zan  kira khadija , zabiba da auta na sheida masu halin da'ake ciki sai su zo gobe su duba jikikin zazzafan  numfashi ya sauke  dan kuwa  babu wnada ya sheidawa cewar mami ta kusan mutuwa ya kai hannu ya d’an d’ago mami yasa mata pillow ya jingina bayanta ya d'auki cup din tea din daya shigo dashi ya kai bakinta yana bata tana kur'ba ahankali rud'ewarsa bai bawa mami mamaki ba dan tasan halinsa akan ya rasata zai iya aikata fiyye da haka dan duk  iskancinsa idan zai ga 'bacin ranta ko rashin lafiyarta yanzu né hankalinsa zai  tashi ,bai son ya rasata gashi kuma mutuwa tana Kan kowani bawa dole watan wata rana zaa wayi gari  a sheida masa ta mutu ko ta mutu a hannunsa allah dai ya bata ikon cikawa da imani shine fatanta ". bayan ta gama sha tea ya gyara mata kwanciya  yana mata sannu tare da lullu'be mata jiki ya zauna a gefenta hannunsa na rike cikin nata yana jin qaunar mahaifiyarsa fiyye da komai, ahaka bacci ya d'auke mami ,ya tsura mata ido "ya  allah ka bani karfin zuciyar yiwa mahaifiyata biyayya ba komai ya hanashi son abinda mahaifiyarsa ke so ba illa  soyayyar princess daya ma zuciyarsa  mummunar kamu ."hannun maryam aunty shahida ta kamo suka fito daga cikin d'akin,ahankali suke takowa zuwa parlour'n qasa  "maryam ina tayaki murna allah yasa ku samu rabo a wannan had'uwar farkon da kukayi da adamcy." cikin yanayi na tashin hankali maryam ta sauke  numfashi tana jin sabon  tashin hankali na shigarta "abinda basu sani ba ai wannna had'uwar itace kusan ta biyar a tsakninsu dashi har bakin mota ta  raka aunty shahida  tana karfafa mata gwiwa ta bud'e mata gidan baya ta shiga ta zauna "allah ya tsare min aunty nah zaki shigo gobe né  ?sosai kuwa zan zo gobe ai idan ban zo ba wannan muskililin zai iya kiran likitansa kuma zai iya gano  komai allah ya kai mu gobe aunty shahida ta wuce gida ta barsu duk da taso tayi magana da adam amman ganin yanayinsa akwai tsananin damuwa koma tace haushinta yake ji . Acan d'akin kuwa a hankali  ATA ya runtse idanunshi tare da motsa labbansa "princess you want to kill me ba ?kina son sonki ya kasheni ba ?duk tsananin soyayyarki ne ya hanani yiwa mahaifiyata biyayya why kika kasa bayyana min kanki a zahiri gashi komai zanyi sai da tunaninki ".ya fad'a yana sauke ajiyar zuciya da numfashi atare ya tuna lokacin da yake saduwa da maryam karfin tunaninta ne yayi tasiri a zuciyarsa har mazakun tarsa ta mike if not da  bazai iya aikata komai daita ba "nima ina sonka sosai zuciyata da gangar jikina kai kad'ai suke jira saboda zuciyata da gangar jikina mallakinka ne har abada ,yaji sautin muryarta acikin dodon kunnensa suna masa kuwa ahankali ya bud'e idanunshi yana kallon d'akin  .wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana furta "why princess ?ina son na ji sautin muryarki a zahiri kullum sai dai naji a bad'ini ya fad'a da wata irin murya kamar tana tare dashi ya dade zaune har goshin asuba sannan ya zare hannunsa cikin na mami ya fito ya nufi d'akinsa kamar ya d'an kwanta ya huta dan wani irin sara kanshi ke masa amman yasan ko  ya kwanta bazai ta'ba iya runtsawa ba saboda halin da mahaifiyarsa take ciki ." kai tsaye hanyar bathroom ya nufa ya tura kofar ahankali ya shiga  domin tsarkake jikinsa bayan ya zare jallabiyarsa wanka tsarki ya soma alokacin da ruwa ya fara sauka ajikinsa zuciyarsa ta fara hasko masa komai daya faru a awanin da suka gabata "sweet heart kinga irin matar da kika za'bawa rayuwata ko ?" Kin aura min mazinaciya ,kin aura min macen data gama zubar da mutuncinta a waje “Ko adadin maza nawa ne suka kusanceta ?yayiwa kanshi tamabayr yana furta kalmar subhallah acikin zuciyarsa   "a gaskiya sweetheart baki kyauta min ba ,shiyasa raina yaki amsarta zuciyata taki sonta, babu shakka wannan dabi'ar ce yasa zuciyata ta qasa amsarta amatsayin  mamata "nan da nan zuciyarsa ta fara tafarfasa yana jin tuttukin bakinciki sakama kon yadda yaji maryam akan gado "sweetheart kin sadaukar da rayuwarki akan mazinaciya batare da kinsani ba wani zazzafan numfashin ya fesar kana ya cigaba da wanka da wannan tunanin yayi wankan tsarki Ya gama ya d'auro  alwala ya fito ya sauya wani jallabiaya mamadin ya kwanta ko ya zauna sai kawai ya tsinci zuciyarsa da són gabatar da nafila "gara ya koma zuwa ga ubanginsa ko zai fita daga cikin maseefun da yake ciki na tsawon shekaru  ." Cike da tashin hankali maryam ta shiga d'akinta ta samu waje ta zauna tana duban mami "wani irin soyayya mami take mata haka ?ta furta a saman lip's dinta tasan mami na matuqar qaunarta amman bata ta'ba tunanin zata aikata haka akanta ba ,kanta ta kifa a daidai hannun mami hawayenta na zuba "allah sarki mami kina sóna da yawa ,kina son cigabana  ta kowani hanya kina  nan kina shirya min yadda zanji dadi a gidan d'anki ni kuma mahaifiyata tana nan tana shirya yadda zan cutar da d'anki domin kuwa da magungunan  da sukai masa  sunyi tasiri sai abinda tace masa zai yi  amman duk runtse duk wuya bazata ta'ba barin yaya adam ya juya wa mami baya ba idan sukai nasara akanshi sake kwantar da kanta tayi tana tunanin irin kallon da ATA yake mata wanda ke d'auke da tambayoyi kuma tasan duk akan yadda ya sameta ne ."hakika maryam kinyi gaugau wa arayuwarki "ko a wani matsayi yaya adam zai  dauketa  fatanta allah yasa yau né cikin zai shiga dan kuwa idan ya shiga kafin yau akwai kutirin bala'i a gidan ." sosai tayi zurfi cikin tunani qarar wayarta ce ya dawo da ita daga  tunanin da take ta yunkura ta mike da kyar ta  d'aga tana duba screen din wayarta sunan mahaifiyarta ce ta kalli agogon wayarta tana mamaki kiran me take mata adaidai wannna lokacin ? kamar bazata d'auka ba sai kuma ta kara wayar  a kunneta ta shige bayinta  tana magana qasa qasa ."ummah lafiya ?okay to shikenan amman karki aiko da komai sãi mami ta wuce “bayan ata ya idar da nafila  ya zauna yana addua tare da neman zabin allah arayuwarsa ,wannan shine karo na farko da yayi wannna tunanin da kuma addua wa mahafiyarsa yana zaune har aka kira sallah asuba ya mike yayi alwala ya fita zuwa  masallaci ya gabatar da sallah sannan ya dawo bai shiga d'akinsa ba ,ya shiga d'akin maryam domin duba mami wanda alokacin itama mrym tayi sallah  tana  kwnace abayan  mami tsaki yaja  tare da jan qafarta d'aya ." firgigib ta bud'e idanunta ta mike zaune tana shafa idanunta bai tsaya wata wata ba yaja hannunta hanyar waje yayi daita ,maryam wanda keta rokonsa ya barta a kusa da mami amman bai kulata ba yana kaiwa waje yayi fillinging daita ta zube qasa tana dubansa "yayinda shi kuma yake  jifanta da wani mummunar kallo,"bai ce mata komai ba dan idan ma ya nuna mata yaji ciwon rashin samunta a cikakkiyar budurwa  zata iya cewa kishinta yake wanda shi kuma  har ga allah ba kishinta yake ba, kawai yadda ta munafurci mahaifiyarsa ta nuna mata cewar ita din mutuniyar kirkice yafi damunsa "kiji abinda zan fad'a miki kar na sake ganinki a kusa da mahaifiyata  domin ita din mutun ce mai tsarki "hannuwanta duka ta d'aura bisa kanta tana kiran "wayyo allah na shiga uku dan ko bai fito fili yayi mata dalla dalla ba ta fahimcesa fiyye da haka "shiiiiii  ! karki kuskura ki tasa min uwa daga bacci idan ba haka ba wallahi kinji na ranste sai na d'agawa uwarki da ubanki hankali kin dai san halina, Kinsan abinda zan iya yi dan haka stay a way from my mum ."yana gama fad'ar haka ya juya ya koma d'akin ya zauna kusa da mami yana kallon yadda take sauke numfashi normal ba kmar d'azu ba ." Maryam kam komawa tayi Kan step ta zauna  ta raku'be jikinta waje d'aya tana tunani yadda zatayi "wani hanya zanbi ni maryam ya fahimci shine mutum na farko da ya fara sanina ya mace ?"babu wata hanya tunda rashin hakurinki ya janyo kika mallaka masa kanki baya cikin haiyacinsa zuciyarta ta bata amsa da haka “amman kuma ai kina da sheida ?tabbas kina dashi sister itace sheidata ta d’an ji natsuwa kad’an amman duk da hk hankalinta ba’a kwance yake ba .a hankali ta mike tsaye ta fara tafiya kamar mara laka ajiki jikinta ba qaramin sanyi yayi ba ganin irin kallon zargin da yake mata duk yadda taso taji haushinsa ko kuma taga laifinsa zuciyarta ta kasa kar'bansa amatsayin mai laifi ko wanda zataji haushi sai ma taga kamar ya fita gaskiya kuma kowaye dole irin kallon da zai mata kenan . idanunta taga suna ganin duhu akan kujera mai zaman mutun uku ta zube ta kwanta tana runtse idanunta ." Karfe takwas saura maryam  ta farka ta sauke idanunta akan agogo bata sake yunkurin  komawa bacci ba ta tsaya ta gyara ko'ina tare da shiga kitchen da yin abincin da zasu yi breakfast dashi sai dai har lokacin zuciyarta cikin dar dar take  ta kasa jin sukuni dan hango katoton matsala wa rayuwarta take . Karfe goma gabdayansu ya'yan mami suka harllara a gidan kuma a dakin maryam .maryam  din ce kad'ai bata cikinsu tana parlour’n qasa cikin jimami yayinda ATA ke gabana mami yana magana cikin tsananin damuwa "dan allah sweetheart ki bari na fitar dake zuwa kasar Índia a duba min lafiyarki murmushi iya baki mami tayi tana cewa "adamcy kenan baka son na mutu ko ?mami tayi masa tambayar idanunta na kanshi "wallahi banaso sweetheart!"Yayi maganar kamar zai yi kuka kallonsa kawai mami take without saying a word to him sai dai wani irin tausayinsa ne ya mamayeta da sauran yanuwansa  tabbas ta yarda kuma ta amince d'anta na mutuqar qaunarta damuwar dake yawo cikin rayuwarsa ne ya hanashi yi mata biyayya runtse idanunta tayi sai ga hawaye sharr yana sauka akan quncinta ". hannunta ya riko gam cikin nashi yana cewa "why sweetheart?me yasa zaki zubar da hawayenki "ki daina kuka please idan wani abu kike so ki fad'a min am ready  do anything for you sweetheart idan kuma tafiyar ne bazakiyi ba wallahi na hakura bazan takura miki ba amman dai bana son na rasaki, dan a yanzu idan kika mutu ba iya yan'uwana ba hatta mutane gari ma sai sun min gori akan rayuwata aunty shahida ta kallesa tasan sarai daita yake maganarsa ."an waye gari  wai  yar'uwata ce da kanta tamin gori sweetheart a karon farko naji na tsani kaina duk da nasan tayi min né akan abinda nake miki ,nasan na sakaki cikin damuwa sweetheart ki yafe min lafifukan da nayi miki abaya da wanda zanyi a gaba nasan kina sona da  wannna yarinyar  ne yasa kema kike takura min amman dan allah ki yafe min tsanar da nake fad'a miki inawa yarinyar a gabanki  nasan tana sakaki cikin tsananin damuwa "wallahi sweetheart na sha fad'a miki Kiyi min addua ko allah zai saka min soyayyarta acikin zuciyata amman har yanzu shiru babu wata alama ta qaunarta "ya qarashe maganar muryarsa na rawa mami ta kallesa  idanunta cike da ruwan hawaye tace "tabbas yawon fadar tsanar da kakewa maryam tana bata min rai amamn adamcy na  yafe maka duniya da lahira burina allah ya had’a hankulanku waje d'aya ." d’aya bayan daya yan'uwansa suka baro d’’akin zuwa parlour suka had'u gabadayansu suna hira har da maryam    nan  aunty shahida take basu labarin abinda ya faru "kai auntynmu dan allah da gaske ?wallahi ga maryam ku tambayeta "gaskiya auntynmu kin gama da yayanmu "inji cewar zabiba maryam ta mike tana mai jin tsananin farinciki yadda yan' uwanta kuma dangin mijinta suke matuqar qaunarta aunty khadija tace "ai gara da,aka gama dashi baki ga yayi laushi ba duk ya canza kala kamar bashi ba ,yaro sai shegen taurin kai da fadin ran tsiya ai ni wallahi mami tayi min daidai ai da mun san d'an wannan shirin film din zai dawo dashi haiyacinsa da tunin an dade da wuce gurin aunty khadija ta qarasa maganar tana miqawa zabiba hannu suka tafa  ." “Allah dai yasa buqata ta biya." nana hauwa'u tayi murmushi tare da mikewa tana cewa “in sha allahu ta biya sai fatan alkhairi ta shiga kitchen inda maryam take  qoqarin  gama tuwon shinkafa da miyar agushi .” tun daga falo kamshin miyar  ke shiga hancin nana hauwa'u har sai da yasa yawunta  tsinkewa "matar yaya wannan kamshi haka kamar zaa tafi gasar abinci "kai sister yau kuma tsiya zaki min "?”ke mu bar wannan maganar yaya had’uwarku  da yaya ta kasance daren jiya ?"nan da  nan yanayin maryam ya sauya idanunta suka canza kala alamun zatai kuka "babu wani jin dadi sister yayanki wani kallo yake min wanda bazan iya fitowa na bayyana shi ba .nana hauwa'u ta dafa kafad’anta "karki wani daga hankalinki ko sarewa "me yasa zaki fad'i hka wallahi sister a matukar tsorace nake "ba gani ba meye abun tsoro ?nana hauwa ta fad'a cike da kulawa maryam bata san sanda ta rungumeta ajikinta ba tana share hawayenta ."shadaya da rabi  daidai ata ya sauko ya fita daga gidan kuma alokacin maryam ta gama komai har da miya suna tsaye suna hira da nana hauwa’u inda nana hauwa’u take fad’a mata ciki gareta wani ihu mrym tayi ta rungumeta “gsky sister am very happy for you Allah ya hada miki komai da komai “kema sister kiyi ahankali fa dan baki sani ba ko ciki gareki mrym ta zaro ido waje “sister ina jin tsoron abinda zai biyo baya “ina nufin an samu a daren jiya “allah yasa ai da ni kad’ai nasan irin farinciki da zanyi dan ko baya so zan rike abina bare ma da gudu zai kwace suka dariya basu gama rufe bakinsu ba kawai suka jiyo  sautin muryar ATA cikin hargagi da tashin hankali .” "ku yanzu daku zaa had'a baki ayi min haka "? a she yadda nake qaunarku ku ba haka kuke qaunata ba  ?"daman na dade dasanin haka ,na gode allah ya saka da alkhairi ku tashi ku bar min gidana gabandayanku bana son ganin fuskokinku” ya qarasa maganar adaidai lokacin da su maryam suka fito rike da hannun juna a bakin kitchen suka ja suka tsaya jikin maryam banda rawa babu abinda yake ".dan kwata kwata bata son ganinsa cikin tashin hankali “Ya kalli inda maryam suke tsaye ya nunata da yatsan hannunsa “kema bazan qara zama dake ba ki  tattara duk abinda kikasan naki ne acikin gidan nan ki bar min gidana na sake ki saki u…”cike da tashin hankali aunty shahida tayi wani Irin qarasowa inda yake ta rufe masa baki tana girgiza masa kai tare da nuna masa yatsanta d’aya alamun d’aya zai furta maryam kuwa tun kafin ta gama ji ta d’aura hannuwanta duka bisa kanta tare da shiga wani sabon tashi hankali"wani laifi suka masa haka ?ta jefawa wankakkiyar kwakwaluwarta tambayar ." inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shine  abinda nana hauwa'u ta shiga furtawa tana maimatawa wanda yasa maryam ta kama tana yi bakinta na rawa wannan wace irin maseefa ce inji cewar aunty khadija dan gabadayansu babu wanda jikinsa bai d’auki rawa ba maryam kuwa tashin hankalin da take ciki ya hanata kwakwaran motsi a inda take tsaye magana take son yi koda kalmar hakuri ce garesa amman ta qasa furta komai numfashi kawai take ja ta bakinta tana fitarwa dashi da kyar .” alamarin ATA ya girmi tunanin yan'uwansa suna kallonsa ya buga ma aunty shahida razananniyar tsawa bayan ya cire hannunta “cikin tsananin tashin hankali da fad’uwar gaba take rokonsa "Adam ba’a saki cikin fushi idan kuma ya zama dole sai kayi kayi d’aya wani mugun kallo yayi mata yana mai janye jikinsa daga nata ya sake maida kallonsa ga maryam “tsayuwar me kike yiwa mutane maza ki fara qoqarin bar min gidana ,kuma haka banason ganin kowacce acikinku wallahi na tsaneku sannan na cire kaina acikinku aunty khadija ma tayi karfin halin qarasowa inda yake yayi saurin ja baya "bana son jin komai kawai kuje tunda kunfi son farincikin yarinyar nan akaina shekara nawa ina fama da zazzafar qaddara amman acikinku ko sau d'aya babu wacce ta zaunar dani ta fahimceni amman dan rashin Imani irin naku daku aka had'a baki na kusanci wannan guntuwar yarinyar wallahi kun cuceni .””ai tun daga zuwa d’auko shahida ya kamata ace na fahimci akwai wani abu a qasa amman babu komai kuje na gode .” mamaki da matsanancin tsoro suka kama maryam “daman akan ya kusanceta ne ya zartar da wannan hukuncin akanta? ganin maryam bata da niyyar bar masa gidansa ya qarasa inda take ya kamo hannunta yana ja bata iya ce masa komai ba sai ma binsa da take har ya kai bakin kofa ya bud'e tare da hanka d’ata waje ya maida kofar ya rufe da karfi wasu hawaye masu zafi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannunta tana gogewa wasu na sake biyowa kuncinta ."ATA na gama juyo idanunshi ya sauka akan mami tsaye ,cikin tsannain tashin hanakali take kallonsa muryata na rawa tace "me ka aikata  haka adamcy ?yanzu sweetheart har za’a had’a baki dake a cutar da rayuwata ?ban shirya yin rayuwata da wannan yarinyar ba saboda me zaa min karya da ciwonki ?numfashi mami ta sauke tana kallonsa "dan haka na saketa saki uku dan bazan qara zama daita ba gabad’aya babu wanda bai furta kalmar “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ba har mami dan kam sai data dafe qirjinta dan wani luguden bugu yayi .” nana hauwa'u ta qaraso inda yake cikin rud’ewa da rawar jiki ta riko hannunsa ya fixge "har ke ban cireki acikinsu ba kuyi rayuwarku nayi tawa tunda bakwa sona nima na hakura daku har abada zabiba ta bud'e baki ta soma  magana cike da in ina "ni ..ni dai yaya wallahi banda ni dan ba dani aka shirya komai ba hasalima yau din nan nasan komai aunty kahdija ta ta'bata alamun tayi shiru amman ta zame jikinta "dan allah yaya karka mana haka wallahi muna tsananin sonka muna qaunarka ta durkushe kasa tana jan gwiwowinta zuwa garesa ya tsaidaita ya juya ya haye sama a matukar fusace yake taka step ."wani irin naunayen ajiyar zuciya suka sauke atare "mami ta kallesu daya bayan tace "garin yaya kuka yi wannan kuskuren ?yaakayi kuka bari yasan komai ? tayi masu tambayar ajere cikin tsananin tashin hankali,gbdynsu sukai shiru dan basu da bakin magana ta sake sauke ajiyar zuciya "ina maryam take ? tana waje ! nana hauwa’u ta bata amsa cikin kuka kai tsaye kofar mami ta nufa ta bude inda taci karo da maryam durkushe tana zubar da hawayen mami ta kai hannunta ta d'ago ta ta rungumeta ajikinta tana shafa bayanta .” jinta ajikin mami yasa ta sake fashe da wani sabon kuka mai ta’ba zuciya " dan allah mami ki fad’awa yaya bani da masaniya akan komai ,kuma allah danasan shiri ne ciwonki da bazan ta'ba amincewa ba gara na cigaba da rayuwata haka dashi "kukan ya isa haka abinda ya faru ya wuce ba kuma zai gogu ba ta zareta ajikinta suka koma parlour'n ta zaunar daita akan kujera sannna ta zauna a gefenta tana rarrashinta "yanzu mami ya zaayi kenan ? "ku da kuka tona asirin komai sai kusan yadda zakuyi dan babu ruwana ,ban da son jawa mutane tashin hankali meye abun baje hira a gidansa alhalin kusan halinsa? Kiyi hakuri mami ki yafe mana inji cewar aunty shahida "mami dan allah kije ki shawo kansa ya janye sakin ya maidashi d’aya Ke kadai ce zaki iya shawo Kan yaya nana hauwa’u ta fad'a tana share hawayenta "da sauri maryam ta kalli inda take zaune “sister saki ukun yayi min kenan ?nana hauwa’u ta gyad’a mata kai alamun “eh!ahankali ta runtse idanunta gam tana jin wani irin rad’ad’i da ciwo acikin zuciyarta wallahi tayi wa kanta alkawari muddin ba ita ce acikin gidansa ba babu wacce zata zauna cikinsa cikin jin dadi, duk inda ake zuwa dan biyan buqata zata domin ta hanashi jin dadin rayuwa kuma duk runtsi sai ta dawo gidan zaman lafiyarsa ya janye sakin kamar yadda sister ta bada shawara bata gama fita daga wannan tashin hankalin ba taji muryar aunty zabiba ta karad’e parlour’n “. “gsky mami ya kamata mu ajiye son rai a tsaya a duba lamarin yaya shima tunda ya nuna baya son aurenta kar a wani maidashi a hakura kawai allah ya hada kowa da abinda yafi zama alkhairi .” da sauri maryam ta bud’e idanunta ta kalli inda take zaune qirjinta na wani irin bugawa "bayan ya gama maidaita qaramar bazawara zaki fad'i haka ? aunty khadija ta fad'a a  fusace "to meye amfanin wannna auren tun kafin ayisa yace bai so ?tunda akayi auren nan ku fad'a min rana daya wanda muke da kwanciyar hankali ?”kullum zuciyarmu cikin fargaba take, yin aure halal ne haka barinsa halal ne idan ma zai gare rayuwarsa haka abarshi mana matsawar bazai dinga biye biyan mata ba ,”tunda suka fara magana a tsakaninsu mami bata ce uffan ba har Qarfe uku ATA bai sauko ba gabdaya cikin damuwa da tashin hankali suke most especially maryam wacce har wani rama tayi nana hauwa’u dake kusa da maryam ta dinga kwantar mata da hankali “sister karki d’aga hankalinki yaya zai janye sakin da yayi miki yanzu fa kin rigada kin zama jinin jikinsa jininsa gauraye yake da naki wata killa ma akwai ajiyarsa ajikinki shiru kawai tayi dan bakinta bazai iya furta komai ba dan hatta miyon bakinta ya qafe idan tayi qoqarin had’iye wa jinsa take tmkr mad’aci ." Da misalin karfe biyar ne mami ta mike ta haura sama ta shiga dakin ATA ta iske shi zaune akan kujera kwaya d'aya dake dakin yayi baya da kujerar yana kallon saman d’akin ganin shigowarta ya runtse idanunshi  gam .da sanyin jiki mami take qarasowa inda yake stood ta janyo ta zauna gabansa ta zuba masa ido tana kallonsa tana nazarinsa dakin yayi shiru tamkar babu kowa aciki  har tsawon minti goma mami na zaune agabansa yadda batayi magana ba haka bai bud’e idanunshi ba ta kira sunansa "adamcy nah! shiru ne ya sake biyowa baya ta kai hannunta ta kamo hannunsa ta kai bakinta tana sheshekan kuka saukar hawayenta yaji a hannunsa ya d’an bud'e idanunshi akanta tabbas hawaye ya gani yana sharara akan kuncin mahaifiyarsa abinda ya tsani gani kenan naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske sannan ya kai dayan hannunsa yana d’auke mata hawayen fuskarta dake kwarara sannan ya motsa lips dinsa da kyar "why sweetheart?Bata ce masa komai ba illa cigaba da zubar da hawaye "da fatan ba Adam bane yayi sanadiyar zubar hawayen nan ?ahankali ta gyada masa  kanta alamun shine.” numfashi ya sauke yana son sanin dalilin kukanta "adamcy kana son saka sweetheart dinka  kuka,baka jin damuwa yadda kake  saka sarauiyar dad dinka  kuka ?mami ta furta tana  dago da idanuwanta ta zuba masa da matuqar damuwa "ina cikin damuwa adamcy !"nima acikin damuwar nake” jin sautin muryarsa cikin tsanani bacin rai ya qara d’aga mata hankali ya zame hannunsa ya mike ya qarasa qarahen dakin ya tsaya rike da kugunsa yana jin zafi da ciwon abinda mahaifiyarsa da yan'uwansa suka masa "."Adamcy na !ta sake kiran sunansa a karo na biyu yana jinta yaki juyawa mami ta cigaba da magana "ka sake min wani alfarma a karo na biyu adamcy .” ya d’an juyo a natse ya kalleta "kayi hakuri ka janye sakin da kawa maryam ka maidashi d’aya sannan ka maida maryam d’akinta saboda allah da girman mahaifinka da darajan haihuwarka da nayi "ya bud'e baki yi zai magana "karka ce aa adamcy ta katse shi ta hanyar fad’ar haka “kayi dan allah da mahaifinka da kuma ni da nayi silar zuwanka duniya domin muddin ka rabu da maryam zata shiga damuwa mai tattare da tashin hankali idan ta kasance cikin damuwa nima zan shiga domin nice silar komai .” ya juyo sosai ya fuskanci mami "abu na farko tana rayuwarta batare da kai ba na shigo daita cikin rayuwarka, abu na biyu yanzu kun zama abu daya wayasani ma ko rabo ya shiga tsakaninku "gaksy ni sweetheart bana son abinda kike min akan yarinyar nan ban gama fita cikin matsala ba zaki sake shigo min da wata damuwa "ba zancen shigo da damuwa bane adamcy naji hakan ajikina akwai rabo a tsakaninka da maryam .”yayi shiru kawai yana mamakinta a ransa yace “ai kuwa badani ba dan bazan sake gigin kusantarta ba kuma ni bana jin haka ajikina domin spam din daya fitar ba d’a bane dan duk spam din da zai zama d’a fitarsa nada matuqar wahala daga jikin d’an adam mami ta d'an yi gyaran murya "ni mahaifiyarka ce zan iya sakaka kayi min abu dole koda kuwa ranka bai so amman a wannan karon banason na maka dole alfarma nake sake neman da baka hakuri saboda dalilai masu yawa dan allah ka janye ka kuma maida maryam iska ya fesar mai zafi daga bakinsa sannan yace "shikenan naji na janye na maida ita ."iyakar abinda ya fad'a kenan ya fice daga dakin domin idan ya cigaba da tsayuwa zata nemawar yanuwnasa afuwa abinda bazai so ba kenan shi dasu har abada .” “Alhamdulillah! mami ta dinga furtawa tana nemammansa afuwa da sauki a wajen Allah suna zaune jugun jugun ya sauko ya nufi kofa "zabiba ta zabura ta mike zata bishi aunty shahida ta dakatar daita tana cewa "da alamun kin fara manta waye adam arayuwarki wallahi zamanki matar aure da ya’ya bazai hanashi yi miki mugun bugu ba mu barshi har ya sauko da kanshi "ni dai zan wuce gida dan bazan bari wannan fuskar ta sake shigowa muyi ido hudu ba inji aunty khadija gabdaya suka kwashe da dariya ban da maryam wacce idanunta sukayi jajur tsabar kuka” nima tashi zanyi na wuce nasan mami zata shawo kansa suna shirin mikewa mami ta sauko "mami ni zan wuce gida inji cewar aunty khadija itama zabiba ta gyara zaman mayafinta nima zan gudu dan yau sai wani ikon allah ,allah yasa dai ya sauko "kun gama hadasa mana tashin hankali shine zaku gudu daya bayan daya ?"dan allah mami Kiyi hakuri bamu san zai dawo ba tunainmu fitarsa yayi nisa "ai shikenan tunda ya janye sakin ."" Wani irin ihu nana hauwa ta saka tare da zuwa inda maryam take ta rungumeta "sister yaya ya maidake ai na fad'a miki yanzu kin zama wani bangare na rayuwarsa "kunga kuzo ku wuce sai qarshen wata kenan "in sha allahu mami suka hada baki gabdayansu sukai mata sallama gidan ya saura daga mami sai maryam nasiha da kwnatar da hankali mami tayi tawa maryam muryata a dashe tace “mami na gode “har karfe goma suna zaune a parlour'n sallah ne kawai Ke tashinsu amman babu ATA babu alamunsa har shabiyu ta buga suka rufe kofar parlour'n batare da sun murd’a key ba koda zai shigo suka hau  sama daga maryam har mami babu wanda ya runtsa sai faman juyi suke bayan sunyi sallar asuba ne suka kwanta inda wani naunayen bacci ya d’aukesu sai karfe shadaya suka tashi da sanyi jiki maryam ta sauko domin samawar mami abinda zata ci kawai ta gansa kwance akan kujera ya daura tafin hannunsa d’aya a daidai mararsa yayinda d’ayan hannunsa ke saman goshinsa idonsa biyu sai dai tunaninsa yayi nisa domin likitansa bai dade da wucewa ba abinda sakamakonsa ya nuna ne yake yawo acikin brain dinsa “wai anyi masa amafani da wasu kwayoyin jima’i ne wanda shine ya haddasa masa azababben ciwon kai da bai jin magani “ how come ?ya tambayi kanshi Idanunta na kanshi ta shige kitchen ta fara aikinta .” Kwana bakwai kenan da ATA ya maida maryam sai dai bbu wani saukin al'amura dan babu abinda ya canja daga yanayin zamansu duk da mami dake tsakaninsu dan bai kallon duk inda mrym take idan yana gida hatta mami baya wani hira daita harkar gabansa kawai yake .addu'a dai mami take qara yi kan Allah ya canza masa rayuwa ya kuma daidaita tsakaninsu yasa zaman lfy ya shigo cikin rayuwar aurensu .yau tunda safe maryam ta tashi da aikace aikace gyaran cikin gidan, aiki kawai take kmr wacce tasha kwaya domin koina yayi kura dan ta kwana biyu bata kakkabe gidan ba tun kafin zuwan mami duk mami na zaune tana kallonta shirun da mami tayi ne yasata kallon inda mami take mami tace “anya kuwa mrym bazaa kawo miki masu aiki ba dan naga aiki yayi miki yawa kuma ko babu komai zasu dinga d’auke miki kewa idan na wuce .?tayi murmushi kawai batare da tace komai ba “ki bar aikin nan haka mrym ki huta gobe zansa a kawo miki masu aiki sai suyi ,yanzu zanyiwa cristi magana tasa akawo mutun biyu nasan sun isheki ?” Maryam ta girgiza kai alamun “a’a ! “mami karki wani damu da masu aiki dan ni bana ra’ayi masu aikin. bbu abinda na fi tsana a rayuwata sama dasu dan wallahi wasu masu aikin ba aiki yake kawo su ba , mami tayi murmushi dan ko bata fad’a mata ba ta fahimceta “ to ai shikennan Allah ya bada sa'a Amman dai yanzu ki bari ki dan hutu haka. naga ko karyawa bakiyi ba ,ai yanzu nan zankarasa nama kusan gamawa.mamaki ya cika zuciyar mami ganin irin aikin da take wanda bata yinsa a lokacin da take gidanta komai masu aiki suke yi mami ta gyara zamanta tare da kunna TV tana kallo daga nan inda take zaune suke hira da mrym din ,kafin wani lokaci mrym ta gama komai har abinci .”koda yamma tayi ma zagaye mami tayi ta shiga kitchen ta shirya masu lafiyayen abinci , farar shikafa ce da miyar pepesoup din kayan ciki ,sannan da miyar pepesoup din freshe fish dataji kayan hadi da ganye ugu aciki sai kamshin ke tashi .”sannan taje ta shirya komai tsaf tsaf a dinning ta bude kulolin abinci ta dinga d’aukar girkin hotuna da vedio byn ta gama ta rufe komai taje ta sheka wanka ta hade cikin daguwar rigar atamfa wacce ta sha stone work sai kalli take zubawa ga wani kamshi na musamman dake tashi ajikinta. karku manta mrym akwai son kwalliya da posting a social media tana gama kwaliyar ta fara zubawa kanta hotuna kala dabam dabam kamar yadda ta yiwa girkin sai datayi posting sannan ta soma qoqarin fitowa ” ahankali take saukowa zuwa parlour kasa tayi maseefar kyau sai kyali take abu ga farar mace kusa da mami ta samu guri ta zauna sai dai idanunta na kallon tsaitin kofar shigowa mami ta kalleta tana murmushi tace “ kai Kai maryam kinyi kyau ,yau adamcy bazai ganeki ba “mrym ta saki wani murmushin jin dadi tana cewa “kai mami har wani kyau nayi . ?”wallahi kinyi kyau sosai kuma naji dadin ganin wannan kwaliyar daman inata son nayi miki magana akan kin rage kwalliya ba kamr sanda kike gida ba, marym ta sake yin murmushi “gsky kinyi fine sosai allah yasa adamcy yaga kyan kwaliyar nan “Ameen ta amsa a cikin ranta .”bayan kamar mintuna goma suka jiyo sallamarshi a ciki suka amsa alokacin da yake taku cikin parlour, kunnenshi makale da waya yana magana da saurinta ta mike ta tarbeshi zata karba briefcase din hannunsa ya hanata batare da ya kalleta ba ya nufi hanyar sama yana jan tsaki dan baqaramin jin haushin nacinta yake ba“. jiki a sanyaye maryam ta shige kitchen ta zauna tana runtse idanunta yayinda zuciyarta ke mata wani irin zugi mami sarai ta fahimci damuwace tasa yin haka nan da nan itama taji damuwa zuciyarta ta sosu ta mike ta shiga kitchen din ta iske mrym zaune har lokacin idanunta a runtse suke ta kai hannunta ta riko hannunta ba tace daita komai ba suka fito kai tsaye dining area suka nufa ta zaunar daita itama ta zauna tana ta’ba qirjinta alamun ta kwantar da hankalinta .”byn kmr minti talatin ATA ya sauko jikinsa sanye da riga white t shirt da wando jeans three quater sai kamshin turarensa Red ne yake tashi ajikinsa , kai tsaye dinning area ya nufa inda ya hangi su mami zaune da alamun zaman jiran fitowarsa suke .'ahankali ya karaso gurin tare da samu guri ya zauna kusa da mami yana gaisheta “ai na d’auka bazaka gaisheni bane ?dan ka wani shigo ko kallon inda mutane suke bakayi ba ta fad’a cikin rashin sakin fuskar numfashi ya sauke yace “barka da dare sweetheart ?barka ya aikin ?alhamdulilllahi ya fad’a atakaice sannan ya ciro wayarsa yana operating .” ahankali mami tayi wa mrym alamar ta koma kusa dashi ta tashi ta koma kusa dashi ji yayi kamar ya tashi ya canza guri amman ya share ya cigaba da dandana wayarsa “maryam bismillah kiyi serving dinmu wani irin mikewa tayi wanda yasa gabadaya santsar jikinta girgiza most especial qirjinta d’agowa yayi da niyar sauke mata ruwan bala'i idanunshi yaci karo da girjinta kallo daya yayiwa Rabin nonuwanta ta saman rigarta ya d’auke idanunshi amman duk da haka say da yanayinsa ya d’an canza nan da nan kwalkwaluwarsa ta shiga circulating ya dinga jin wani iri a sansar jikinsa abinda bai ta’ba ji akanta ba kenan sai yau .”cike da natsuwa tayi serving dinsa. bawani abinci kirki ya ci ba ,ya ture plate din gefe 'ahankali ya maida bayansa ya jingina da kujerar da yake zaune akai Tare da dan zamowa kadan yana duban mami itama mami shi take kallo tana tabe baki “ba dai har ka koshi ba ?” ya dage mata girarsa daya alamun haka ne ,”yanzu duk yadda girkin nan yayi dadi ? ya yatsina face dinsa kawai batare da ya cewa mami komai ba dan bai ji wani dadin da yayi ba murya a sanyaye mrym tace” to ko na hado maka coffee ne?bai ce uhm ba bare um uhm parlour ya dauki shr har kusan tsawon minti goma batare da ko tari yayi ba , sai da mrym din ta km maimaitawa tmbyrta tukun muryarsa a dake yace “ please banason damuwa dan Allah“ “maryam je ki had’o masa zai sha tsabar jin kai ke damunsa jin haka yasa mrym din mikewa 'ahankali tana jujjuya mazaunanta har ta nufi kitchen mami tace “adamcy kalli can ya kai idanunshi inda ta muna masa bayan maryam ya hango ya waigo ya kalli mami”sweetheart me hakan yake nufi kuma ?me nayi ?na nuna maka ne kaga irin halitta dirin da allah yayi wa matarka ,mrym nada daidai nata kyau adamcy “takaicin da ya tsaya masa a makwashi ne ya samu ya hadiye da kyar yana hango tahowarta da yadda take motsa qirjinta saurin d’auke idanunshi yayi ya kamo lip's dinshi na kasa yana cizawa da karfi har ta karaso ta’aje masa coffee a gabansa bai dana cizan lip's dinshi ba,yana son shan coffe din amman yaki d’auka ya sha .” Mami ta zuba masa ido tana kallonsa kafin ahankali ta d’auki cup din coffe ta mika masa babu musu ya kar’ba ya fara sha yana lumshe ido mami ta cigaba da kallon yadda yake shan coffe sak mahaifinsa kusan har ya so ya zarta tariq abdallah da komai ya d’an dubi mami yace “ ya’akayi sweetheart ?ta hararesa tana cewa “ban sani ba nan kafi kauri ga abinci ka zauna kaci yadda ya kamata aa sai ruwa “tsam ya mike tsaye ya soma taku rike da cup “sweetheart ni zanje na kwanta bacci nake ji tabi bayansa da kallo ,”to Allah ya tashemu lfy “daren ranar sam ATA kasa runtsawa yayi kwana yayi yana juyi yana watsa jikinsa ruwa hannuwanshi yasa duka ya dafe jijiyarsa dashi yana juyi da kyar ya samu ya runtsa sakamakon wani irin feeling da ya dinga tasoma masa sai wuraren asuba bacci mai nauyi yayi nasarar daukar shi.”washegari da sassafe ya bar gidan ya wuce office .” zaune yake a office dinshi aiki yayi masa yayinda kanshi ke duke yana fama da aiki rubuce rubuce dake gabansa yaji Knocking din kofa , kansa na duke ya bada izinin shigowa batare daya dago kansa ba yaga ko waye ba ammar ne ya shigo cikin office din da sallamarsa ATA ya amsa batare da ya dago kansa ba ya cigaba da abinda yake" ganin haka Yasa ammar ya tsaya abakin window , yana kallon haraban ma’akatan wanda ma’aikata ke kai kawo dan yasan tunda ya iske ATA kan aiki bazai taba sauraransa ba matsawar bagamawa yayi ba dan sanin da yayi masa kenan na maida hankalinsa matuka akan aiki idan yana yi .Kusan minti shabiyar yayi tsaye , sannan ya soma takowa ahankali izuwa bakin makeken tablet din da ATA ke zaune ,yaja kujera daya ya zauna yana dubansa, Sai lokacin ATA ya d’ago tsumammun idanunsa ya dubeshi har ka gaji da tsayuwar kennan ? “Ba dole nagaji ba dan naga alamun sai nakai ga zama tukun zakiyi lokacina ya fad’a hk yana mikowa ATA hannu suka gaisa ,yaushe ka dawo qasar ? Dariya ammar yayi yana cewa “shekaranjiya na dawo yau km nace nazo naganka ,ko bai yi bane ? Wani irin farinciki ya lullube zuciyar ATA ya danyi murmushi har dimple dinsa ya lotsa tsantsar kyawunsa ya sake bayyana ,yana son a dinga nuna masa kulawa da soyayya ,ammar yace aboki lfy kuwa irin wannan farinciki haka ?”babu komai nima haka na tsinci kaina ya jingina bayansa da kujerar da yake zaune yana jujjuyawa dashi , ammar yace “ya mami da dolen dolalo ?sai da ATA ya yamutsa fuska sannan yace “sweetheart tana lfy ita dayar ce dai gsky bansani ba ammar ya sake yin dariya kace zaka qara aure har yanzu shiru ko ka canza shawara né zaka cigaba da zama da dolen dolalo? “Ammar kafa dawo kenan “ya fad’a yana jan tsaki “dan kaki bin shawarata ne wallahi da kaga maryama zata maka yarinyar abar tausayi ce ga maraici ga rashi “bana jin zan iya auran irinta koda zan yi aure ,kai ina ganin na hakura ma .ok zaka cigaba da zama da mrym din kenan ? ya gyada masa kai kawai ,amman to why not ko sau daya kaga maryama ni ina dalilina son ku had’u da juna “dan Allah ka rabani da wannan shirmen ai tunda sunansu ma yazo d’aya da yarinyar nan naji na tsani had’uwa daita ammar ya bud’e baki zai sake yin mgnr d’aya daga cikin wayoyinsa ya dauki kara 'ahankali Yasa hannunsa ya janyo wayar maganar second biyu yayi ya sauke wayar ammar na zaune yana kallonsa har yagama wayarsa , yana shawarar yadda zai bullo masa yafi son ya ganta yana son yaga rud’ewar da zai yi akanta ,hira suka cigaba dayi kafin daga bisani ammar yayi masa sallama ya wuce .” Satin mami biyu ta soma tattara kayanta babu yadda maryam batayi ba akan tayi zamanta tace aa “dan allah mami ki zauna banason ki tafi “aa maryam shiyasa nace akawo miki masu aiki bakin kishinki ya hana tayi murmushi “kai mami wani kishi kuma ?aikin gidan bashi da wani yawa fa koma dai menen Ya rage naki ni dai tafiya zanyi gobe . da daddare da ATA ya dawo ta sheida masa “ in sha allahu gobe zata koma gida “sweetheart kiyi zamanki mana “a’a bazan cigaba da zama ina ganin wulakacin ba dan banga abinda zamana yake tsinana maka a gidan ba hassalima qaro sabon wulakanci kayi lada ya isa haka idan ka ga dama ka duba allah kayi wa matarka adalci idan kuma kaki zakaje ka had’u da allah né sai abu na gaba idan zaka zo qarshen wata kazo min da maryam washgari ta kasance asabar da misalin karfe hud’u na yamma suka rako mami haraban gidan inda ATA ya bud’e mta bayan mota ta shiga ta zauna maryam ta zagaya dayan bangaren ta ajiye mta jakar kayanta mami ta dubi ATA “ka tabbatar kazo qarshen wata sannna kazo da maryam "in sha allahu ya fad’a tare da rufe mata murfin mota yana cewa direbanta ya jata Ahankali mami tayi warning din glass din mota tace “bani wayarka !babu mutsu ya mika mta number mrym tasa masa tayi saving number da sunanta “ga number mrym nan na saka maka ka dinga qoqarin sauke nauyin dake kanka .” Itama maryam tace mata “nasan kina da numbersa ki dinga kiran mijinki koda kuwa bazai d’auka ba duk runtse ki sauke nauyin dake kanki allah ya had’a hankulanu tace “Ameen tana daga mata hannu suna tsaye har mota data shiga da masu tsoron motar suka bar gida sannan suka shiga ."bayan tafiyar mami da kamar awa d’aya ya sauko sanye da wasu kaya ya ajiye wayoyinsa akan center table  ya samu waje ya zauna ya dauki remut ya kunna tv ya qara karfin ac ya daura kafafunsa  akan center table yana duban tashar labarai ahankali maryam ta fito daga dakinta cikin sand’a take saukowa sakamakon yunwar da take ji dan tun abincin safe ne acikinta ko kallonta bai yi ba ta shiga kitchen ita kuwa tayi haka né dan tasan yanzu sai wani ikon allah tunda mai shiga tsakaninsu bata nan bata ki bin umarnin mami ba kullum tana iyakar qoqarinta na kiransa kmr yadda mami tace wani lokacin ya dauka ya danqara mata bakar magana wani lokacin kum bazai dauka ba ahaka har suka zo qarshen wata .” ****** Alhamdulillah DG m malik ya fara samun lafiya sai dai baya iya magana sosai idan baka matso da kunnenka kusa da bakinsa ba bazakaji abinda yake fad’a ba ,haka zalika sansar jikinsa ba koina yake iya sarrafawa ba yana  kwance yayi wa matarsa  alamar ta d’auko wayarsa ,byn ta dauko ta tsaya kusa dashi kamar yadda ta saba, ganin magana zai yi ta rankwafo daidai bakinsa anatse ya  fara magana sunan wanda ya ambata da abinda yake son tayi masa ne yasa ta soma rubuta text message  ta turawa ATA sakon ya samu ata alokacin da yake zaune a a gurin shakawata a gidansa  tare da yaronsa V.O ahmed ya d'auki wayarsa  ya soma karanta sako Kamar haka "Assalam, mai gida yaushe zaka shigo   saboda ina da magana da kai .  ATA  ya ajiye wayar  cikin jin haushi yana kallon Ahmed "M Malik na yi  maka uzuri saboda tunaninka ya canza idan ba hk ba zakayi magana dani me yasa bazaka fad'a min ba ko ta hanyar text message ne tunda zaka iya rubutu ya qarasa mgnr tare da yin shiru "ranka ya dade wannan gsky ne DG m malik yana cikin wani hali sai dai addua kawai  "to allah ya bashi lafiya amman ni ko zan shiga wannan kasar ba yanzu ba watakilla ma har su dawo qasar nan bazan samu damar shiga ba ya juya ya kalli Musa. "musa  Kai !"musa ya qaraso da sauri ya iso gaban ATA cike da  ladabi "dauki buhunhuna  nan na Ahmed ka kai masa bayan motarsa "to yalla'bai!ya juya da sauri suka cigaba da tautaunawa ." "Gaskiya kema maryam  da laifinki, taya zaayi ace har wata shida cikin na bakwai da yin aure amma ki kasa shawo kan mijinki ku zauna lafiya bare har wani abu ya shiga tsakaninku maryam ta girgiza kai tana cewa “ya kusanceni sau d’aya bayan nan ne dai har yanzu shiru gashi nayi duk abinda zanyi dan mu zauna lafiya dashi amman yaki bani lokacinsa "ki bude masa aiki kawai ko zama ko rabuwa maryam tayi saurin zaro ido tana cewa "kai ni’ima bazan iya ba gskiya ai sai ma ya kasheni da duka ."ni’ima diyar yayar mahaifiyar maryam ce da suke ciki daya aikin soja né ya kawota lagos daga zuru “duka ?”Ke kuma sai ki tsaya ?”idan dai zai huce idan ya dakeni sai na tsaya mana "to dama fa an fada min bakya son laifin mijinki,kowa yaga wannan abun yasan mijinki baya sonki kuma bakya gabansa amman ke har wani side dinsa kikeyi maryam ta zauna a kujera a sanyaye  ko da yake " illar wani auren zumuncin kenan “wallahi ni’ima ba side dinsa nake ba kawai soyayyarsa ce tayi min yawa shiyasa nake hakurin zama dashi dan ko na bar gidan nan gangar jikina ne ya bar gidansa amman ruhina yana gidan nan “. “Ai kuwa kina da aiki ta yaya ma kike bashi kulawa muji idan akwai inda kuskure yake ki gyara ?babu abinda banayi masa na kyautatawa duk ta zayyane mata amma duk a banza ko kallona fa baya son yi “amman maryam kuma bakya tunanin ko wata ce take dauke masa hankali a waje ? maryam ta  girgiza mata kai tana cewa “bana tunanin haka! dan miskilancinsa bazai bari ya kula mata ba abinda na fahimta kawai shine, yaya Adam yana son wata yarinyar mafarkinsa amman azahiri bai san meye so ba "ta yaya zaace mutum kamar wannan bai san meye so azahiri ba ?"To in ma dai ya sani banga hakan a zahiri ba sai a mafarkinsa ya sani , amma ina fatan wata rana ya dandani radadin so irin wanda nake dandana a zahiri ko hakan zai sa ya tausaya mini ya bani kulawar data dace. " ina zai dandana tunda kince bai san meye so a zahiri ba ?ni’ima ta fad'a sannan  ta soma cin abincin da maryam ta kawo mata maryam tayi shiru dan itama bata san mai zata sake cewa ba .” ATA V.O d Ahmed duk suna inda suke zaune Ahmed ya russuna cikin fara'a yace “nagode sosai sir ! Allah ya kara arziki yasa kafi haka.ATA bai ce uffan ba  tunin musa ya soma daukar buhuhunan  ya nufi  bayan motar ahmed ,atare ahmed da ata suka mike suka biyo bayan musa ahmed ya shiga motarsa , masu gadi suka bude masa get ya fita.ATA  ya kalli kofar fitowa daga falo a tunaninsa zai iske mrym a wajen tunda tasan fita zasuyi yau ya kalli agogon hannunsa ya d'an ja tsaki. “me wannan yarinyar  ta tsaya yi ne tana bata min lokaci ? ya sake jan tsaki yasa hannu a ajihu ya ciro wayar sa ya soma kokarin kiran layinta ya saka a speaker ,wayar maryam dake ajiye a kujera ta soma ringing.ni'ima  dake cin abinci da  maryam wadda ke zaune a kujerar dake fuskantarta suka juyo suka kalli wayar ,maryam ta mike ta karasa ta dauki wayar ta duba sannan ta kalli ni'ima cikin alamun tsoro  "mijinki ne ko? maryam ta gyada mata kai alamun"eh " Kar ki dauka, kyale shi ya karaci kira har ya gaji cikin tsoro maryam tace "saboda me?”wallahi Ina mugu mugun jin tsoron fad'ansa ke bai ma ta'ba kirana ba sai yau fa yau din ma nasan dan fitar da zamuyi ne “ tana rufe  bakinta kiran ya katse cikin jin haushi tace"wai ke baki da 'yanci ne? bai ga kinyi bakuwa bane da zai dameki ? wallahi Ki rage jin tsoronsa haka ,idan ba haha ba bazaki ta'ba yin martaba a idanunsa  ba "haba ni'ima ya kike irin wannan maganar bakiji nace miki fita zamuyi ba ?  gidan mami zamu kuma Ko babu aure a tsakanina da yaya Adam, dan uwa nane fa!"To sai me...?ta fad'a adaidai lokacin da ATA  ya shigo falon fuskar shi a daure yana kallon maryam a kaskance "bakya ji ina kiran wayar ki ne .”? Adai cigaba da bibiya Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kuɗi ne mai buƙatar karantashi  bayan na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number ɗin 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan Number 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntuɓii chaneel ɗina  (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 21 Shiru maryam tayi tamkar ba da ita yake magana ba, sai dai ta tsura masa idanunta yayinda acikin zuciyarta tsoro ne daskare muryarsa a tsarƙe ya cigaba da magana. “fito mu tafi karki ɓata min lokaci” jarumta ta aro ta sanyawa jikinta tana faɗin. “kayi haƙuri kafin nayi picking ne kiran ya katse kuma kaga ai nayi baƙuwa bai kamata na tafi in barta ba” ATA ya kalli Ni'ima dake zaune a wulaƙance sannan ya kalli maryam. “Ke ban son iskanci ni zaki faɗawa kinyi baƙuwa ?ina ruwana da ita?” yayi maganar a tsawace wanda yasa hantar cikinta kaɗawa nan da nan tsoro da matsanancin firgici ya bayyana a gbdy ilahirin jikinta. “darajan sweetheart kikaci  if  tace nazo mata dake kema Kinsan har abada bazan taɓa haɗa tafiyata dake ba” yana gama faɗar haka ya juya da sauri ya fita daga parlour'n . “maryam ta dubi Ni'ima cikin  tsananin damuwa tace . “Kinga abinda nake  gudu ko? gashi har yayi fushin nashi zuciyarsa iya wuya ne  kamar jira yake ya hau zubama mutun faɗa” Ni'ima ta miƙe tsaye tanabin ƙofar daya fita da kallo sannan ta  kalleta cikin fushi. “wallahi maryam wannan mijin naki bai ɗaukeki da daraja ba, hatta  komai ma dake cikin gidan mai amfani da mara amfani  ya fiki muhimmanci agurinsa” maryam tayi   shuru  kawai tana kallon Ni'ima da sauraronta “wannan auren  zumuncin da akayi muku gsky ke aka cuta” Maryam ta karkata  kai tana cigaba da kallon Ni'ima “haka kike gani?ai kinfi kowa sani wannan maimaci ne nayi miki amman kinsan ke aka cuta” “nifa ba cuceni ba ni'ima dan ina son yaya adam tun asali in takaice miki tun kafin mahaifiyarsa tayi tunanin  haɗamu  dan gsky da ban samesa ba da haƙurina  zai gaza domin kuwa ciwon zuciya ne zai kamani” “ke da Allah rabani da maganar wata shegiyar  soyayya uwarsa tasan duk wannan cin kashin da yake miki?” “tasan komai kuma tana iyakacin ƙoƙarinta, bata son duk wani abinda zai ɗaga min hankali duk abinda yayi muddin zata gani ko taji labari sai inda ƙarfinta ya ƙare” “dai-dai kenan  idan ya ɗaga miki  hankali ki dinga kirata ki ɗaga mata hankali, idan kuma tsoronsa ya hanaki aikatawa   sai ki zauna da baƙin ciki” Ni'ima ta soma yafa gyalenta tana kallonta “zo mu jera sai mu rabu a titi” maryam ta gyara zaman mayafinta ta ɗauki wayarta tare da sakala hand bag suka nufi kofar fita daga parlour'n . Mai gadi ya buɗe tafkeken get ɗin gidan motocin ATA  suka  nufo kofar a hankali zasu fita a dai-dai lokacin maryam da Ni'ima  suka fito daga parlour suka ga motocinsa. “lah Ni'ima kinga bai tafi bama ashe, bari in tsaida shi basai naja mota ba kema ki shiga mu rage miki hanya” ta  nufi motar da sauri tana ɗaga masa hannu “yaya Adam! Yaya Adam..!!”  yana  kallonta amman bai bada umarnin a tsaya ba motocin  a guje suka fice daga gidan ."maryam ta tsaya  tana kallon Ni'ima mai gadi ya rufe get din Ni'ima  ta iso gaban maryam cikin fushi tana kallonta. “haba maryam! akan me zakiyi irin wannan zaman rashin darajar kamar wata baiwa?wallahi in baki ƙwaci ƴancinki ba ciwon zuciya ne zai kasheki a banza da wofi” cike da damuwa Maryam  tace.“To ni yanzu ya zanyi? babu abinda ban masa ba tun daga Kan tsafta biyayya duk nayi kamar yadda na fad’a miki hatta taimako umma tasha aiko min akansa amman duk a banza ko kallon arziki ban ishesa ba” “na baki shawara?” da sauri maryam ta gyaɗa mata kai. “Kawo kunneki” maryam ta matso kusa daita sosai tayi mata raɗa a kunne nan take maryam ta girgiza kai “ke kan wannan mutumin fa baya jin komai gara kawai na cigaba da zama haka idan da rabon zai canza ina fatan haka .” Tare suka jero inda motar maryam take a parking space ni’ima na cewa “ki samu lokaci ki shiga Zuru da kanki yarinyar wallahi sai yadda kikayi dashi duk wannan taurin kan sai kin nema kin rasa “akwai wata tukunya da umma tace zaa aiko min daga can , “eh nasan dashi ai zuwa wani sati zaa aiko zan sa a hado miki da wasu abubuwa ma ,”ta fad’a adaidai lokacin da suka shiga mota suka bar gidan niima na cigaba da magana “ai ina fad’a miki muddin kikayi masa amfani dashi zakiyi mamakin yadda zai rikice ai wallahi sam ya’yan zuru basu cancaci wulakanci a gidan miji ba mu dake juya maza son ranmu amman ace ke kin bigi a wulakance a gidan mini “wallahi ni’ima ni kaina abun na damuna kamar na tattara na bar gidan amman bazan iya ba darajan mami da kuma karfin soyayyarsa “masu aikin mami ne a sunkuye a gaban dinning suna jere food flask. Mami ta fito daga kitchen Riƙe da tray me ɗauke da lemuka a hannunta ta nufo dinnig dasu.tabawa mai aikinta ta iso gabanta da sauri ta karɓa taje ta ajiye mami ta ɗauki air-frshner ta soma feshe falon sannan ta ɗan tsaya alamun sauraro, ta juyo ta kalli tabawa mai aikinta  tabawa ta juyo ta kalleta sanda take ƙara gyara zaman kujerun. “Tabawa!” “Na'am  mami” “naji tsayuwar mota ina zaton adamcy ne suka iso , hanzarta ki bawa sauran masu aiki umarni su ƙarasa gyara wajen su bar nan tun kafin ya ƙaraso” ATA ya shigo cikin parlour'n da sallama mami ta amsa da “Amin wa'alaikas salam” ATA  ya iso gaban mami  ya rusuna yana gaisheta “sweetheart  barka da rana” cikin sakin fuska mami tace. “barka da zuwa adamcy Nah ɗan albarka ya gida ya kuma ƙarfin jikin?” “Alhamdulillah” Mami tace. “ka ganmu muna ta shirin tarbanku kamar wasu baƙi ko?” ya miƙe yana kallon ɓangaren dining  sannan ya zauna. Yana cewa. “sweetheart da kanki kikayi komai?”  “Ƙwarai kuwa, ni da tabawa   muka shirya muku abinci sai sauran masu aiki da suka taimaka ” ATA yayi shiru kawai suna cikin magana suka jiyo sallamar zabiba ta karaɗe falon mami ta ɗago ta  kalleta tana cewa.  “Zabiba har kin ƙaraso?”  Zabiba tace. “Eh mami na ƙaraso suma suna hanya yanzu muka gama waya dasu  ina yini?”  “lafiya lau zabiba ya yaran suke?”  “suna lafiya suna gida tare da babansu khaira ce ta maƙale wai lallai sai ta biyoni taga hajiya mami nace ban zuwa daita tazo takurawa rayuwata”  “ai wannan takwarartawa sai ahankali last time da kuka zo ta dameni da aunty girl”. mami ta faɗa cike da farinciki tana murmushi .” muryar zabiba  cike da tsoro tace. “yaya ina yini?” bai ce mata komai ba dan tunda ta shigo  ya maida fuskarsa wani ɓangare.  Mami tace. “adamcy ana gaisheka”  a taƙaice yace. “Lafiya” ahankali ta samu waje kusa dashi ta zauna “yaya Adam!” yana jinta yayi mata banza ahankali tace.  “please yaya kayi hakuri ka yafe mana wallahi bazamu sake ba” tsaki yaja yace. “ai daman haka kukeyi idan kuka ɓatawa mutun rai kuyita nacin ban haƙuri kamar bazaku sake ba amman da zaran mutun ya haƙura ƙoƙarin aikata wani kuke yi dan haka gara ku riƙe haƙurinku dan ni tuni na cireku a rayuwata” nan da nan zabiba ta shiga aikin nan wato bashi hakuri da kuka amman ko ajikinsa girgiza kafarsa ɗaya kawai yake zabiba kuwa kuka take kamar ranta zai fita ahaka sauran ƴan'uwanta suka shigo suka isketa gabaɗayasu suka sakashi a tsakiyarsu suna masa magana amma ko motsa laɓɓansa bai yi ba. “ku rabu dashi Ke kuma zabiba ki  daina asarar hawayenki kuna zaune zai huce” cewar Mami dogon numfashi ya sauke yana taɓe baki.aransa yace “ai kuwa zan baku mamaki .” Nana hauwa'u tace. “mami ina auntynmu take?”  nan da nan mami ta kallesa sai lokacin kanta ya kawo wuta “Ina Maryam ɗin da nace kazo min daita  Ko tana cikin mota ne?” ATA ya  ɗan sosa ƙeya “na barota a gida a cewarta  tayi baƙuwa”  da mamaki mami ta tsura masa ido “ka barota a gida adamcy acewarta tayi baƙuwa kuma?”eh !haka tace idan ta gama zata taho  don bazan iya zaman jiranta ba, kuma wallahi sweetheart kiyi ma yarinyar congret warning dan kwanakin nan  wasu ƴan iska qawayenta  take tara min a gida alhalin ni gidana ba dan ƴan iska na ginashi ba” cikin fushi mami tace. “adamcy  kasan me kake faɗa kuwa? Ƴar tawa da take aurenka zaka cewa Ƴar iska tana tara ƴan iska ?” “ai sweetheart wannan yarinyar ta wuce ƴar iska a gaban ita wanna Ƴar iska ƙawartata  take ce min wa..” hannu mami ta ɗaga  masa cikin fushi ta fara magana. “saurara! bana son jin komai daga bakinka, ka tashi yanzu ka koma gidan ka ɗaukota tun rai na bai gama ɓaci ba...” ATA  ya gyara zamansa  cikin damuwa yana kallonta kafin ahankali ya motsa laɓɓansa “haba sweetheart me yasa kike nuna mini wariyar launin fata a tsakanina da yarinyar nan ? Ni fa kika haifa ba ita ba” cikin fushi  tace.“dan  kana ɗan cikina sai in goyi bayan riƙon sakainar kashin da kake mata?” ATA yace. “To ai bata gama shiryawa bane tana hira da Ƴar iskar ƙawarta” “Yanzu ka tashi   ka koma gidan  ka jirata har sai ta gama kimtsawa idan ma sai ta sallami ƙawarta ne ka jira sannan kuzo min tare yanda nace” mami bata kai ga rufe bakinta ba  Ni'ima  da maryam suka shigo cikin falon Ni'ima na riƙe da Maryam a kafaɗarta wanda goshinta yake a fashe yana ɗigar da jini, mayafinta da ɗankwalinta  yana a hannun Ni'ima nana hauwa'u ce ta fara lura dasu ta soma salati tare da faɗin.“lnnalilahi wa'inna ilaihir raji'un!”jinj ! Nan mami da sauran ƴaƴanta suka juya da sauri suka kalli maryam “Subhanallahi!” mami ta furta a ruɗe  tana  kallon ATA  “Adamcy kaga abinda ka janyo ko? don me ka barta a gida  Kashe min ƴa zakayi?”Adamcy  ya kalli mami a  natse ya juya ya kalli inda maryam take gbɗy ya kasa magana juwa ne ya ɗibi maryam ta sulale ƙasa a sume, nana hauwa'u ta ƙarasa da gudu suka tallafo ta ita da Ni'ima mami da ƴaƴanta suka nufi wajenta da sauri suna jijigata jikin mami na rawa tace. “ku kwantar da ita akan kujera shahida taimaka ki duba min ita” duk mami ta ruɗe shi kuwa gogan ko ajikinsa dan haka nan yaji ajikinsa suman ƙarya tayi.Mami banzo da kayan aiki na ba, a kira doctor nasir” da sauri mami tace. “Auta maza shiga ɗakina ki ɗauko min wayata” da sauri nana hauwa'u ta nufi ɗakin mami ta ɗauko wayar tana niman layinsa yayinda aunty shahida ke bata taimakon gaugauwa shi kuwa ATA mikewa tsaye yayi yana jan tsaki ya ra’ba ta gefensu ya fice yama bar gidan gbdy .” Bayan awa uku Maryam na  zaune a kujera tana sauke numfashi ansa auduga da plasta an rufe raunin goshinta yayinda  mami ke zaune a gefenta riƙe da hannunta Dr.Nasir Ya miƙe tsaye sanye da coat da farin gilashi hannunsa riƙe da first-aid box ya miƙawa mami  Ƙaramar takardan magunguna   “hajiya ga wannan takardar magungunan da zatayi amfani dashi ne  insha Allah da zarar tasha a hankali ƙarfin jikinta zai dawo  baboda naga Allah ya taƙaita babu wani babban rauni da zai sa muyi admitting ɗinta  asibiti ko kuma yiwa cikin jikinta illa  Wannan treating ɗin ma da nayi mata is okay for her” mami ta jinjina kai tana faɗaɗa fuska cikin farinciki tace.  “doctor kace ciki gareta?”  Doctor Nasir yace. “ƙwarai kuwa hajiya in sha allahu ranar monday akawota hospital domin yi mata scan dan mu san iya adadin kwanakinsa”  “masha Allah Dr.Nasir nagode sosai ka min albishiri mai daɗi” na dade ba’a fada min maganar data saka zuciyata farinciki ba dr nasir ya kalli maryam da murmushi a fuskarsa “to hajiya Mar-Adam zance ko Mrs Adam? Allah ya bada lafiya” maryam tayi murmushin ƙarfin hali  tana kallonsa  zuciyarta na rawa dan tun daya fara maganar ciki ta shiga damuwa mai tsananin dan ita kanta tana zargin ciki gareta duba da watan ta na uku kenan bata ga period ɗinta ba. “Allah ya sauwaƙe  ya bada lafiya” da  “Amin” ta amsa cikin ƙarfin hali. Dr.Nasir Ya juya ya fita daga gidan farinciki agurin mami da ƴaƴanta ba'a magana kowa ka kalli fuskarsa kwance yake da annurin farinciki gabaɗayansu murna suke har sun kasa ɓoye murnarsu mami ta riƙo hannun maryam cikin nata tana kallonta cike da kulawa tace “ke kuwa Maryam garin ya akayi kika samu rauni?” maraym tace. “walalhi mami  muna qoqarin karya kwana ne akayi akasi wani me mashin ya kwaso a guje, ganin kamar zai yo kan motar ne sai ido na ya rufe daga hk ni dai bansan yadda akayi ba kaina ya bugu da stearing” mami tace. “yanzu banda Allah ya taƙaita ai da abun ya wuce haka ga ciki ajikinki”  .nana hauwa'u tace. “Alhamdulillah da Allah ya taƙaita” cike da murna ta ƙarasa maganar.  “ai duk adamcy ne ya janyo da yanzu wani abu ya samu cikin jikinta me za'ace?” nan da nan mami ta shiga zuba wa Adam  faɗa da baya nan akan me yasa bai jira Maryam  ta gama shiryawa sun fito tare ba?  cikin raunin murya “daman ai duk shi yaja mana wannan matsalar, wallahi mami  in kinga abubuwan da yayi mata agabana   sai kin tausaya mata” cewar ni'ima “kamar wata baiwa ya ajiye a gidansa ba matarsa ba” mami ta tsurawa Ni'ima ido tana kallon fuskarta kar dai itace Ƴar iskar ƙawarta da yake faɗa? “ko abinci ta girka sai yaga dama yake ci, komai tayi bata  masa gwaninta, sai yayi tayi mata  tsawa yana hantarar ta wannan wani irin aure ne?” mrym tayi saurin take ƙafar Ni'ima “kinga malama ki bari ayi magana yanzu an daina auren wahala idan bazai iya ba ya sallame ki, ki kama gabanki idan kin haife abinda yake cikinki ki kawo masa ki dire ai namiji goma ba uba goma bane " Hjy zulai da mamaki take cigaba da kallon Ni'ima tana tunanin in da tasan fuskar “haba Ni'ima wai meye haka ne ?dan Allah kizo ki wuce gida dan Allah nace miki ina son rabuwa da mijina ne? koni na faɗa miki yana min duk abinda kika furta “au karesa zakiyi saboda baki da hankali ai duk abinda idanuna suka gane min kamar na faɗawa ummah na gama” tana gama faɗar haka ta juya cikin tsananin fushi.” Cike da ɓacin rai nana hauwa'u tace. “sister wannan fa wacece ita? Jiki a sanyaye ” Maryam tace. “ɗiyar sister ɗin ummammu ce “kai shiyasa nake ta mata kallon sani kar dai ɗiyar umaima ce?” Maryam ta gyaɗa mata kai alamun eh. “shine zata dinga faɗar magana akan yaya? kuma ai kice kika bata  wannan damar” “kamar ya sister?” maryam ta faɗa jikinta na ɗan rawa “idan baki faɗa mata komai akanshi ba ya'akayi tasan irin zaman da kuke yi?” aunty shahida ta faɗa ranta a ɓace “karfa kiga duk muna bayanki  ki ɗauka bama son shi ne, adam rayuwarmu ne kema kuma kinsan da haka Maryam ta runtse idanunta sai ga hawaye masu zafi cike da tashin hankali take jin yadda numfashinta ke sauka da ƙarfi. shi kenan Ni'ima ta haɗa mata bala'i “duk muna bayanki sakamakon irin tsanar da yake nuna miki da kuma irin ƙaunar da mahaifiyarmu ke miki” “ dan Allah aunty shahida kuyi hakuri ba'a bakina taji komai ba ummace ta faɗa amman..” katseta aunty khadija tayi ta hanyar cewa. “ita umman taki meye amfanin faɗawa mutane? mun sani sarai adam bai kyautawa amman kuma meye abun faɗawa mutane anan? mufa mun sani sarai ummanki bata ƙaunar danuwanmu, amman mu dai-dai rana ɗaya mun taɓa sauke haushin haka akanki ? kullum yanda rayuwarki zata samu cigaba a gidansa muke" . Maryam tasa kuka cikin tsananin damuwa .” “dan Allah ya isa karku saka min yarinya gaba da bala'i dame zataji ?da maseefar ɗan'uwanku ko da naku sai kun harbe mata zuciya ta mutu kowa ya huta ? kuma ai bai barku ba bare ku shigar masa” kuma karya aka fada akanshi ?halinsa ne fa ?“koma dai menene mami bazamu lamunta ba kuma kar mu sake jin taje gidanki daman shima yace ayiwa ƴar iskar ƙawarki congrent warning karta sake shigar masa gida  ilai kuwa ashe ƴar iskar ce ai duk abinda kika ji yaya yayi mgn akai mai mahimanci ne”  cewar zabiba nana hauwa'u kam tun maganar farko bata sake cewa komai ba, atare suka miƙe aunty shahida aunty Khadija da zabiba sukai ma mami sallama tayi masu addu'a tare da yi masu fatan  alkhairi  nana hauwa'u bata sake cewa komai ba mami ta laluɓo wayarta daga gefenta ta ɗauka ta soma ƙoƙarin kiran ATA “Bari ina zuwa na kirasa dani yake zancen wato cin mutunci da tozarci har agaban mutane?"  maraym tayi saurin riko hannun mami  tana kuka tace. “dan Allah mami ki rufa min asiri kar kiyi masa magana yanzu idan ma son samu ne karki ce masa komai” mami  ta ƙara wayar a kunnenta tana cewa. “rabu dani gara na faɗa masa halin da'ake ciki tun kafin baƙin cikinsa yasa a rasa cikin jikinki .” alokacin da mami take neman layinsa yana zaune acikin wani ƙayataccen gida me ɗauke da komai na manyan masu kuɗi  da manyan ƴan boko gidan kamar aljanar duniya tsabar haɗuwa wannan gidan bana kowa bane face gidan ammar ATA  na zaune  a gaban ammar suna tautaunawa akan kasuwanci  kiran mami ya shigo ya ɗauki wayar ya manna a kunne “hello kana ina?“ina gidan ammar” abinda ya faɗa kenan yana lumshe ido “to in ka fito kazo gida da gaggawa ina son ganinka” katse ta yayi da faɗin. “lafiya sweetheart?” Mami tace. “ita ta kawo haka bazaka ma tambayi Jikin maryam ba kaji halin da take ciki? ka bar ƴar mutane cikin wani hali gashi..” tun kafin ta faɗi abinda take  son faɗa taji  ya katse wayar “Hello.. Hello... adamcy”  tuni  ya sauke wayar daga kunnensa ya kalli screen ɗin sannan ya sauya  kujerar sa yana dafe goshinsa da hannuwansa duka ammar ya dawo gabansa ya fuskancesa yan faɗin. “lafiya ?waya kiraka ?ya ɗaga maka hankali  gashi bamu gama tattaunawarmu  ba?” “sweetheart ce ni dai allah yasa karsu kashe ni akan ƴar iskar yarinyar nan..”  “yanzu me ya faru kuma?” “ban sani ba ni dai na barsu wai ta suma” “wa kenan ta suma?” shiru yayi na second biyu sannan ya ɗago kanshi ya kalli ammar  “Sweetheart ke son ganina  amma zamu iya ƙarasa maganar Okay, Sai dai kuma ya kamata a ce ka ɗau tsanttsauran mataki akan sauran yaran daka faɗa min saboda har kullum shi kasuwanci tattalinsa ake. bana son kabar wata kofa da wasu zasu samu damar janyo mana asara dan bazan ɗauki asarar ganganci ba” “shikenan zan haɗa taron gaugauwa ranar monday zan yiwa P.A ɗina  magana, zamu san abin yi kafin matsalar tayi nisa” ATA  ya jinjina kai sannan ya buɗe wani file ya duba bayan ya gama dubawa ya miƙe  “ni zan wuce” ammar ya jinjina masa kai a sanyaye atare suka fito .” Can ɓangaren maryam kuwa kuka take sosai abun ya haɗe mata tana kallon nana hauwa'u ta miƙe ta yafa mayafinta tana yiwa Mami sallama “kema wucewa zakiyi ?”  “eh Mami yaya hisham yana jirana”  “to ai Shi kenan Allah ya tsare hanya” mami ta fada ranta a dagule saboda ganin ya’yanta sun hadewa mrym kai ,nana hauwa’u bata kalli in da maryam take ba ta nufi ƙofar fita, takun maryam taji abayanta tana magana cike da raunin maryam tace. “sister kema fushi zaki yi dani bayan kinsan kece ƙarfin gwaiwata” juyowa tayi ido cikin ido suke kallon juna “kiyi haƙuri sister nayi kuskure” nana hauwa'u tayi murmushi tana kallon cikin idanunta “shi kenan komai ya wuce Allah ya inganta mana babynmu” jiki a sanyaye sukai sallama tana jin kamar zata rasa rayuwarta ne dan gbɗy jin tana ɗauke da cikinsa bai saka zuciyarta samun natsuwar ɗari bisa ɗari ba ta dawo kusa da Mami ta zauna “ki rabu dasu karki wani ɗaga hankalinki akan ɗan wannna abun”   Maryam tace. “allah Mami hankalina a tashe yake su aunty shahida sunyi fushi dani” “zan kirasu babu abinda zai faru ni dai fatana ki kwnatar da hanaklinki kar wani abu ya samu cikin jiknki” Numfashi ta sauke sannna tace. “Mami dan allah karki faɗawa yaya batun cikin nan tukun Kinsan halinsa” Mani tace.  “kai babu abinda zai yi sai farinciki aj wannna cikin sai ya kawo miki sauy arayuwarki Maryam tace. “ walalhi yadda yaya baya sona bana tunanin zai so abinda nake dauke dashi Shiru mami tayi tana sauraronta “ai kuwa da Adamcy bai kyauta mata ba idan yaki abinda mrym take dauke dashi “ko kuma za'a iya ƙin fad'a masa har ya gano da kanshi” kai kawai mami ta gyda mata ahankali mami ta dinga janta da hira sai dai jikin Maryam a mace yake kana kallonta zaka fahimci hakan. A galabaice ya shigo parlour'n mami ya zauna tare da runtse idanunshi gam mami dake zaune ta tsura masa ido ruwan bala'i take son sauke masa amman yanayin yanda ya shigo yasa tayi tunanin kar ta masa faɗan sai  tasa aka kawo masa abinci  buɗe idanunshi yayi ahankali yace. “gani sweetheart ina son na wuce gida na kwanta na huta”  mami tace. “kaci abincin da akawo maka tukun sai muyi magana” kaɗan yaci abincin sannan ya  tsurawa mami ido yana son yaji kiran me take masa suna zaune sai ga maryam ta fito daga ɗakin mami jiki a sanyaye ta zauna kusa daita  wani mugun ɓata rai yayi “Adamcy!” mami ta kira sunansa ya ɗan kalleta tare da faɗin. “ina jinki sweetheart” mami tace. “me yasa kaci zarafin Maryam a gaban ƴaru'warta?” baƙaramin fusata yayi ba shi kam bai san randa mahaifiyarsa zata barshi ya huta da maganar yarinyar nan ba “amma ajiye wannan maganar ma tukun, ka fita ka bar matarka cikin wani hali baka kira kaji a wani hali take ciki ba bare ka mata sannu da jiki” daga haka ya miƙe ya fice daga parlour'n dan bazai zauna ya cigaba da jin magana akanta ba “maza tashi ki bishi kuje zan zo wani sati sai na daukeki muje scan din “to mami na gode allah ya qara girma “Allah ya tsare da ɗan saurinta ta ɗauki mayafinta ta fito alokacin tuni ya shiga mota ta zagaya da sauri ta bude bangaren da yake ta shiga ta zauna suka wuce gida ." Bayan kwana biyu da misalin ƙarfe goma kiran Ni'ima ya shigo wayarta tana kallo kiran na shigowa taƙi ɗauka sai a karo na biyar ne ta ɗaga tana ɗauka tace “lafiya Ni'ima kiran me kike min bayan kin kusan jefa rayuwata cikin uku bala'i ? babu ruwanki da duk halin da nake ciki zan gargaɗeki da babban murya karki sake zuwa mijina yace baya son ganinki a gidansa idan kuma kinyi taurin kai zaki gane ke ƙaramar mara mutunci ce” shiru tayi tana sauraron Ni'ima “ni dai nace karki shigo tunda kince saƙo ne daga umman zuru ki tsaya a wajen get idan kinzo zan fito na karɓa amman karki zo ” washegari kuwa da misalin karfe bakwai Ni'ima ta kirata ta fita cikin sanɗa kasamcewar ranar tun safe ATA na gida bai je koina ba wanda alamunsa Ke nuna tafiya zai yi taje ta karɓo saƙon umma zuru irin tukunyar farko da aka aiko mata dashi ne. cikin sauri ta shige ɗakinta dashi  ta fito parlour'n ta zauna , tana zaune ATA ya shigo ya haye sama bayan Kamar mintuna talatin ya sauko yana fita, ta miƙe da sauri ta haye sama kamar a mafarki taga kofar ɗakinsa a buɗee wani kyakkyawan murmushi tayi da sauri ta faɗa ɗakinta ta ɗauko tukunyar ta dawo ɗakinsa ta tsaya tare da buɗe tukunyar tsafi ta soma ambatar sunanshi da abinda take son yayi mata kamar yadda aka fad’a mata bayan ta gama ta ajiye tukunyar ta ɗaga katifa ta ajiye a gefe, ta ɗauko tukunya zata saka taji taku tare da tafi daga bayanta ai da wani mugun sauri ta juyo ganinsa tsaye yasa ta saki tukunyar aiko nan take ta fashe sai ga wani mummunar hayaƙi ya shiga fitowa daga ciki . Cikin zare ido yace “Meye wannan?” tambayar daya jefa mata kenan bakinta da jikinta ya kama rawa “kina son kashe ni saboda bana sonki ko?" Girgiza masa kai tayi tare da faɗi. “a'a ba kashe ka zanyi ba.." cikin daka tsawa yace. “shut up with your dirty mouth! you want kill me?” zatayi magana ya sake buga mata tsawa “shut up how dare you enter my room kuma riƙe da tukunyar tsafi?”  nan da nan jikinta ya kama rawa “daman naji ajikina kina son kasheni” sake girgiza masa kai tayi jikinta na wani irin rawa “why you this girl ?me nayi miki da zaki kashe ni ? duk da bana sonki duk da yanda nake ji araina kamar na kashe ki na sha faɗa miki ni ne ajalinki amman na taɓa ƙoƙarin kashe ki?” jikinta na rawa ta girgiza masa kai “why you want to kill me ?” cikin rawan murya tace. “Wallahi ba kashe ka zanyi ba, ka fahimceni wallahi ba wata illa zan yiwa rayuwarka ba kawai dai..” sai kuma tayi shiru ta kasa ƙarasa maganarta “baki da abinda zaki iya kare kanki kije na sakeki saki ɗaya " . mutuwar  tsaye   tayi cikin  tsananin  tashin hankali  da matsanancin gigita  jin  furucinsa, yayinda  hawayen idanunta ya ƙaru suka shiga kokuwa da juna gurin silalowa ga wani irin ƙyarma da jikinta ke yi, sai  dai   rawar da  jikinta ke yi  ya  sanyata saurin durƙusawa  a gabansa domin  ƙafafunta sun tabbatar  mata bazasu iya   cigaba  da ɗaukar gangar  jikinta ba,  baya  ga haka ma  ga  wani iri jirin tashin hankali   dake ɗawainiya da ita .Wani  irin bugawa kanta ke  yi  tamkar zai rabe gida  goma , cikin wani matsanancin rashin Hankali muryanta na rawa tace. “da gaske ka sakeni yaya adam? dan Allah ka janye sakin zan maka bayanin komai domin idan kana  tunanin  zan...” dakatar da ita yayi ta hanyar faɗin. “shiiii na sake ki kuma babu wanda ya isa ya sake takurani nayi rayuwa dake,  dan haka ba abinda   ya rage miki a gidana gari ya waye ki bar min gidans kuma bance kije gidan mahaifiyata ba, ki wuce gidanku gidan ubanki tunda ke ɗin ba shegiya bace” shiru kawai tayi tana dubansa cikin tsananin faɗuwar gaba domin dai a kallon da  take masa ta rigada tasan   bazai  taɓa daina tsananta  ba a cikin zuciyarsa” maganar sa ne ya katse mata tunaninta. “bazan  taɓa daina tsanarki  ba,  abinda kika kasa ganewa shi so halitta ne..” cikin matsanancin kuka ta dakatar dashi da faɗin. “yanda yake halitta nima haka nake ji akanka me yasa zaka rabu da zuciyar da batasan sanda ta fara sonka ba ?sonka shine mafarin kasancewata a karkashin mahafi....” cikin daka tsawa yace. “bar  ɗakin   nan stupid!  tun kafin  nayi losing control , dan  ina jin  baƙin cikin kasancewata  dake ahalin yanzu yayi maganar  a  zuciye cikin tsananin fushi da tashin hankali mara misaltuwa.” bata  bar  ɗakin ba  kamar  yanda ya furta  sai   rarrafawa  tayi ta koma  gefen doguwar kujerar   kushin  ƙwaya ɗaya  dake  ɗakin  ta rakuɓe ,  tana kallonsa ya miƙe  ya  shiga bayi batare  daya cire  kayan jikinsa  ba   saukar ruwa a  bayin   yasa  ta fahimci wanka  yake  a hankali  ta rike gefen  kanta dake sara   tana  haɗeye wani ƙululun baƙin ciki  tare da  share  hawayen dake tsiyoyo mata, ta tattara tukunyar tsafin ta kai dakinta ta ajiye ta dawo ɗakinsa ta zauna dan babu in da zata aurenta dashi mutu ka raba ya saketa amman bata saku ba dan tayi imani mami naji zata maidaita."Da mamaki ya fito ya isketa kallon mamaki da naci irin nata yake “zaman me kikewa mutane a d’aki ?” ya faɗa Yana kallonta “babu fa inda zani har sai ka maidani ” wani mugun kallo yayi mata sannan ya ɗauki jug din coffee da zafinsa wanda ta kawo masa bai sha ba ya dawo inda take ya juye mata tsab a jikinta wata razananniyar ƙara  ta saka da sauri ta shiga kakkaɓe rigar dake jikinta  , cikin faɗa wanda bai hana zazzaƙar muryarsa fitowa ba yace. “banace ki bar min ɗakina ba ?” Ya faɗa yana ware mata idanunsa dake cike da bala'i  jikinta na rawa sosai ga kuma zafin coffee da yake ratsa illahirin fatar jikinta  wanda har cikin naman jikinta take jin zafin, babu shiri ta bar masa ɗaki zuwa nata tana zubar da hawaye .” ranar Maryam bata runtsa ba kuma tayi dauriya domin dai bata kira kowa acikin ahlinsa ba  washe gari kuwa tun da  asuba tabi mota zuwa abuja taso shiga jirgi amma saboda bata da kuɗin jirgi kamar  ta tambayi mami  kuɗin ticket amma tasan hakan zai sa ta gane akwai matsala shiyasa ta shiga motar haya Tunda suka ɗau hanya  kanta na kife ,rufe ido tayi sosai tana zubar da hawaye masu zafi sannan acikin ranta tana ƙissima yanda zata hana rayuwar adam samun kwanciyar hankali  yadda bata ji dadi agidansa ba bazata bari Ya kawo wata yaji dadin rayuwarsa daita yadda gallazawa rayuwarta wallahi tayi alqawarin sai ya gallazawa duk wacce ta rabesa zatayi komai akan yanke masa duk wani jin dadin rayuwa .” ɓangaren ATA shima tana barin gidan ya bar ƙasar zuwa hollond .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 22 Kwanaki hamsin kenan da ATA yasa anemo masa kwararrun masu zane wanda yayi daidai da sauran sati uku daurin auren maryama da yaya sadam acikin lokacin nan babu abinda maryama take sai zariyar zuwa AGC domin gabatar da zanenta, haka zalika ta saki jikinta sosai da yaya sadam domin ta fara cire rashin son da bata masa tana ta qoqarin dasa soyayyarsa mai karfi acikin zuciyarta ,shima kuma bangarensa yana qoqarin kyautata mata shiyasa a yanzu damuwarta ad’auketa aiki akar ka shin AGC ne .” idan kaga maryama da yaya sadam a yanzu zaka d’auka tun asali masoya ne wadan da suka d’auki tsawon lokaci suna son juna, abu d’aya ne kawai dai har yanzu yake damun zuciyar maryama shine yawon shiru da shiga tunani mai zurfi da yaya sadam din yake ko suna tare ko yana shi kad’ai ko ayita kiransa a waya baya d’auka agabanta wanda ita hakan na damunta, kuma haka nan take ji ajikinta kamar akwai wani abu dake damunsa wanda yake boye mata , tayi iyakar qoqarinta tasan meye damuwarsa amman abun ya cutura domin dai abu d’aya ne kullum yake fad’a mata babu komai al’amuran aiki ne .” mami na zaune a had’ad’den parlour’nta na farko idanunta na kallon tv yayinda hannunta Ke rike da casbaha tana ja ahankali kira ya shigo wayarta, tasa hannu ta d’auki wayarta tana dubawa sunan d’anuwanta data gani yana yawo a screen din wayar ne yasa tayi saurin kara wayar a kunneta bakinta d’auke da sallama “wani irin mikewa mami tayi jikinta na rawa tare da furta kalma “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ,ya hayyu ya qayyum bi rahmatika astagisu aslili shaani kulluhu wala takilni ila nafsin d’urfata’ai “kace yau kwana biyu kenan da faruwar sakin ?ta tambayesa cikin tsananin damuwa da shiga tashin hankali “yayinda cikin tsananin fushi d’an uwanta ya cigaba da sheida mata abinda ya faru .”“wallahi Abdul ban san komai akan sakin nan ba” ta fad’a jikinta na wani irin ‘bari haka ma zuciyarta bayan ya katse kiran kuka mami tasa tare da jin wani kullin bakinciki ya tsaya mata a qirji yaki gaba yaki baya wayarta ta lalubo ta soma neman layukansa amman shiru bata shiga dan haka ta kira Amar nan ta samu labarin tafiya yayi zuwa hollond abun yayi mata ciwo fiyye da tunanin mai karatu ammar din ma yana tambayarta ko tana son wani abu amman tuni ta katse kiran .” batayi sanya a gwiwa ba ta kira ya’yanta a waya ai kuwa washegari gabdayansu suka hallara a gidan cikin tsananin tashin hankali aiko mami tasa masu kuka tana kiran “adamcy zai kasheni shikenan ya zama sila shiga tsakanina da d’anuwana muna zamanmu gwanin sha’awa, kana ganinmu kasan akwai shakuwa da soyayya a tskaninmu, muna ta qoqarin had’a kanmu dana ahlimu, mun rungume juna babu kyarma muna tsananin son juna amman yau sanadiyar adamcy ran d’anuwana ya sosu yayi min abinda bai ta’ba min ba .Abdul ra’uf bai ta’ba min magana cikin fushi ko ‘bacin rai ba sai a jiya “ni zulai na shiga uku nah me yasa na had’a auren nan ?”wallahi dana san abinda zai biyo baya kenan da ban had’a ba dana bar adamcy ya cigaba da rayuwarsa haka babu aure dan duk abinda zai lalata zumuncina da yan’uwana bana qaunarsa”.” “kiyi hakuri mami ki daina kuka haka Allah ya qaddara kowani bawa da kalar qaddararsa wannna rabon dake tsakaninsu fa idan baa yi auren ba ta ina zaa samu ?inji cewar aunty shahida ,”kuka fa ya zamammin dole abdul’rauf na min biyayya duk abinda nace shi yake yi bai ta’ba sa’bawa umarnina ba "wai mami zaginki yayi ne ko me ?zabiba ta tambayeta “ko d’aya zabiba abdul bazai ta’ba zagina ba amman yayi min magana cikin fushi abinda bai ta’ba min ba sai jiya” nifa na kasa gane abubuwan nan na yaya adam mutun kamar babu tausayi a cikin zuciyarsa gsky mami yakamata ki san yadda za'ayi da yaya ga ciki ga saki dame sister zataji wallahi ni tausayi take ba ya dawo daita kawai .”nana hauwa’u ta qarasa mgnr tana sheshekan kuka aunty shahida ta numfasa kana tace “karki d’aga hankalinki auta kinga kema bake kad’ai bace za'a haukatar dashi bari ya dawo daga hollond lafiya amman dan dolensa ya maidaita ta haihu a gidansa idan ba haka ba wallahi wannan karon zai had’u da tashin hankali da bai ta’ba gani ba “ku dai bi komai a hankali domin dai acikinku babu wanda bai san waye yaya adam ba kusan yafi buqatar rarrashi da lalama muddin da tashin hankali zakuje masa wallahi bazai maku abinda kuke so ba .” “da mamaki aunty khadija ta kalleta “abinda muke so kuma ke banda ke ?”gsky banda ni abinda kuke so am sorry to say dani yanzu bazan sake goyawa zaman aurensu baya ba ,ya kamata zuwa yanzu abarsu haka kada a takura masa ku kyalesa ya huta idan yayi ra’ayin maidaita da kanshi zai yi idan kuma iyakar zamansu kenan Allah yasa ya zama alkhairi ,sun d’auki lokaci suna tautaunawa a tsakaninsu sai dai zabiba ta tsaya akan raayinta wanda bai yi masu ba har mami .” Bayan kwana uku ahankali oga ATA yake saukowa daga cikin jirki tare da yaransa mutu biyu kai tsaye in da driver da masu tsaronsa ke jiranshi suka nufa, ya qara kyau aciki kwanaki uku kacal farinsa ya sake fitowa ga cigaba da ya samu da nasarori akan business ,yana sanye da royal blue three piece suit daya daga cikin yarasa na sak'ale da bak'ar jakarsa daka ganshi kaga wayayye wanda yasan duniya ko nace duniya ke damawa dashi, yayinda idan ka kalleshi zaka d'auka d'an shekara talatin da biyar ne amma gaskiyar lamari shekararsa arba'in da wani abu yake, da sauri aka bude masa gidan baya ya shiga ya kame yana shan kamshi daya daga cikin wayoyin ne ta soma ringin ya dauka ya soma magana a natse yana ciccin magani har suka qaraso unguwarsu waya yake bai ji komai ajikinsa ba sai da suka shiga cikin haraban estate dinsu yaji gabanshi ya fad'i sakamakon bai san abinda zai tarar ba amman a kudurtawa ransa komai zai faru sai dai ya faru amman har abada bazai qara zama da mrym ba". ahankali ya fito daga cikin motar ya nufi babban falon cikin isa da iza ga kamshin daddan turarensa Reed na tashi ,yasa hannu ya tura kofar glass din parlour’n ya shiga ya iske mami zaune kamar koda yaushe yayi sallama aciki fuskarsa a had’e tamkar zaki , itama aciki ta amsa masa ya ta’be baki yadda ta amsa masa yaso ya bashi dry amman sai ya maze ya d’age girarsa duka tare da dakewa ya gaisheta “sweetheart barka da rana “wannan karon kam shiru tayi bata masa ba bai qara cewa komai ba kai tsaye samansa ya nufa mami ta karkace tabi bayansa da kallo yana taku d’ay d’ay batare da wata damuwa ko tashin hankali ba sai ma wani kyau da kwanciyar hankali daya samu matsuguni ajikinsa su kuma ya bar zuciyarsu da tashin hankali.duk wani tarba da rawar jiki da mami take akanshi idan ta gansa yau kam babu dan kana kallon fuskarta zaka fahimci akwai damuwa .”yadda mami bata masa maganar wata maryam ba shima bai yi mata maganar ba abun ma yayi masa dadi ya cigaba da tsabgogin gabansa da mulkinsa daya saba dan babu abinda ya canja har kawo yanzu dan ji yayi kamar an raba zuciyarsa da matsala ne dan da kullum zuciyarsa cikin tuttukin bakinciki da kunci take idan ya tuna zai koma gida ya ga fuskarta kuma amatsayin matarsa .” mami dai bata gaji ba ta sake tara ya’yanta “har yanzu shiru adamcy bai ce min komai ba ga mrym da ciki har wata uku akace dame zataji saboda Allah ga ciki ga kuma gurb'ata mata raywua da yayi, gashi ya dawo yayi wa mutane shiru kamar bashi yayi sakin ba , ni na gaji wallahi nayi waya daita mrym din ta fad’a min abinda ya faru akayi sakin taki sai kuka take min ,shi kuma ya dawo ya min dif wallahi na kasa komai gashi bana son lokaci ya tafi batare data koma dakinta ba dan da zarar mrym ta haihu a gidansu shikenan abu ya sake dawowa baya bazai ta’ba maidaita ba mami ta fad'a tana kallon ya’yanta d’aya byn d’aya da suke zaune.aunty khadija tace "kwantar da hankalin ki mami zamu san abun yi bubuwa daya ne kawai ya tabbata a aurensu samun cikin mrym in sha allahu sauran ma zasu tabbata ne"Yaushe? Kusan shekaru ana abu d'aya ace har yanzu an kasa cimma komai babu wanda adam yake shaka daga mami har mu na gaba dashi kowa shakkarsa yake gsky zuwa yanzu dai ya kamata mu tashi tsaye .”inji cewar aunty shahida .” kallonsu kawai mami take zuciyar na karye wa “zaku cimma daman amman dole sai kunyi hak'uri sannan ku bisa ahankali dan karku dinga mgn kuna manta waye shi b'angaren zafin kai da zuciya dole sai kun sha wahala kafin ku samu ku ya sauko ya saurareku ni wallahi dan tani da an bar kome nan kowa ya huta “wai meye haka zabiba?” sai ki dimga magana kina cire kanki acikinmu idan Kinsan bazaki goya wa mami baya ba me yasa kika zo ?Inji cewar aunty Khadijat “to yanzu me nayi kuma ?ai bazan ki zuwan kiran mahaifiyata ba haka zalika bazan goyi da bayan a sake tursasa wa yaya ba “haba Auty zabiba ya kike magana kamar babu tausayi a zuciyarki ?karki manta kema fa mace ce inji cewar nana hauwa’u “hk ne nima mace ce amman da zaku fahimceni ma gata nayi mata dan banga amfani aure da wulakanci ba shi yace bayayi ita tace tana yi ita Ke aure ko shi ?“dan allah yasa isa karki sake saka baki tashi ma ki wuce an sallameki nan da nan parlour’n ya hargitse sai da mami ta tsawatar masu sannan sukai shiru suna cika suna batsewa “wannan wani iri bala’i ne adamcy duk ya dagula min lissafi ya hadani da dan’uwana yanzu kuma zai raba min kan ya’ya .” a zuciyar zabiba tace “babu ruwan yaya duk kece kika dagula lissafin komai .” Bayan kwana biyu wanda ya kasance weekend tun karfe tara suka hallara da niyyar ayita ta qare ahankali yake saukowa daga saman mattakala jikinsa sanye da farin yadi inda kafafunsa ke sanye da farin silifas , agogon rolex ke daure da tsintsiyar hannunsa ,idanunshi na manne da wani hadadden farin glass ,a hankali ya cigaba da takowa cikin isa da izza shi din wani ne a fadin nigeria ,yana saukowa sanyayen kamshin turarensa REED ya soma tashi kamshin turarensa ne ya kaiwa hancinsu sakon fitowarsa . gabad’ayasu suka dago idanuwansu a natse suka tsura masa suna kallonsa tamkar ranar suka soma ganinsa shi kuwa ko kallo su bai yi ba hasalima yi yayi kamar bai ga wasu halitta a wajen ba .kai tsaye dinning área ya nufa yana shan kamshi , har ya samu guri ya tsaya tare da soke hannunsa daya cikin aljihun wondonsa ,basu dauke kwayar idanunsu akanshi ba ,gabdayansu an rasa wanda zai fara masa magana shi ya kamata yayi gaisuwa amman yaki “aunty khadija ta zunguri aunty shahida ta kalleta “gashi ya fito ya kenan ? “Da alamun abinci zai ci bari ya gama ya samu waje ya zauna ya had’a coffee ya fara sha yana lumshe idanu su kuwa sai faman satar kallonsa suke ba qaramin kyau yayi musu ba cikin shigar da yayi ko dan bai fiyye saka kayan hausa bane yasa yayi masa kyau haka yunwa yake ji sosai amman ya kasa zuba ma kanshi abinci dan haka ya ja dogon tsaki mami ta fito sanye da doguwar rigar atamfa itama tayi kyau sosai ga tsufa ga tarin damuwa amman dake jikinta mai kyau ne wallahi bazakace tana da diya mai shekara 49 a duniya ba dauke kallonsa tayi ta girgiza kai kawai sannan ta zauna acikin ya’yanta . zabiba ce ta fahimci abinda yake buqata dan haka ta mike a natse ta qarasa inda yake “ina kwana yaya ?lafiya !ya fad’a aciki batare da bata lokaci ba tayi serving dinsa ta ajiye masa plet din abinci gabansa. a hankali ya dauki cup ya kai bakinsa ya kurbi tea yana lumshe sexy eyes dinsa yana sosa keyarsa .” Ahankali aunty shahida da aunty khadija suka mike suka nufi inda yake hajiya zualai tabi su da kallo gabanta na wani irin faduwa nana hauwa’u ta riko tafin hannunta “mami ki kwantar da hankalinki kiyi addua cike da sanyin jiki take duban kyakkya wan fuskarsa ya hade fuskarsa sosai ta yadda idan ba jarumta kayi ba bazaka iya fuskantar sa ba “karki damu mami everything will be fine “Allah yasa auta allah ya sanyaya zuciyarsa dan mrym na bani tausayi ina jin duk nice silar shigarta cikin damuwar nan nana hauwa’u ta damke hanunta sosai cikin nata tana danne kukanta dan itama mrym na bata tausayi tun shekaranjiya da sukai waya bata qara daukar wayarta ba saboda qara mata damuwa take .”a tare suka zauna suna fuskantar shi tun daya gansu ya fahimci abinda Ke tafe dasu kusan minti shabiyar suna zaune yaki daina cin abinci yasa ahankali aunty shahida ta soma magana “adamcy me yasa ka saki maryam ?”laifin me tayi maka ka saketa alhalin ga mami a raye baka sanar daita ba ka yanke hukunci kai tsaye ?”. “bani ya kamata ki tmya ba ita da tace an saketa me tayi ?kuje ku tmbyeta abinda tayi aka saketa “nan da nan ran aunty khadija ya baci “wannan wace irin maganar banza ce ?”ta fad’a a fusace “ai mun san daita muka zo tmbyrka mara mutunci kawai so kake ka kashe mana uwa ka barmu da asara dan tuni mun kula baka da buri sai na ganin kasa mahaifiyar mu cikin bakinciki,to wallahi kasani zamanka da marym dole ne dan shi kadai zai sanyaya ran kowa acikin gidannan ,wallahi sam baka ma mami adalci ba kai kadai gareta amman kullum cikin sakata hawaye kake, kamata yayi ka dinga share mata hawaye amman tun baka kai haka ba kake sakata cikin damuwa.jin haka yasa mami ta share hawayenta . ta inda take shiga bata nan take fita ba sai zazzaga masa ruwan bala’i take shi kansa yayi mamaki maganganunta amman yayi shiru yana sauroronta yana tsakurar abincin gabansa batare da ya furta komai ba “. “To kasani idan ka saki maryam dan ka yar da kwallon mangaro ka huta da kuda kasani kayi aikin banza dan ciki ne daita na wata uku kaga kayi aikin banza duk kinka daita kun zama abu daya “What ?” ya furta da mugun karfi yana sakin spoon din hannunsa “eh !yanzu haka jininka na can a jininta yana yawo idanunshi ya tsura mata yana nazari kafin ahankali ya mike tsaye yana girgiza mata kai dukkansu kallonsa sukeyi yadda jikinsa ke rawa kamar anjona masa shocking , nan da nan idansa yayi wani irin canzawa " impossible! waitt,hw can dis even b possible ?tana dauke da cikina na wata uku alhalin ni duka wata guda kenan da sati biyu dana kusanceta”to kaga dole dai cikin dake jikinta naka ne, a ina aka tabayin haka? ya fad’a a fusace taya za'ayi cikin jikinta ya zama nawa “?gbdy hankalinsu ya tashi har mami wacce batasan sanda ta qaraso inda suke ba tana dubansa “bamu gane nufinka ba ?ko dai ka sha wani abu ne ?babu abinda na sha garas nike amman wallahi cikin jikinta ba nawa bane cikin wani kato ne a jikinta kuje ku tambayeta uban da yayi mata ciki wata uku .” da wani uban murya mami tace" kalleni adamcy ka san da wacce kake magana ka kuma dinga tauna min mgn kafinka sakosu, niba tsohohuwar banza bace, kai har ka isa kace cikin wani kato ne a jikin maryam dan ubanka ai kaine katon kenan tunda kai kamata cikin dan iska yaron kawai “.mami ta fad’a tana hawaye domin karo na farko kenan da ta furta masa wannan kalmar garesa. hakan yasa ta fashe da wani sabon kuka jin kalamn da ida wani ne ya jifesa dashi Allah kawai zai rabata dashi amman gashi itace da kanta ta furta masa haka gbdyn suka rikice sai suka dawo bawa mami hakuri ,ya isa haka mami don Allah karki sake zaginsa suka fada suna wani irin kuka mai tsuma rai “ku daina bani hakuri shi zaku bawa hakuri abinda mami take fad’a kenan "yanzu bayan ya sake nayi shiru yanzu har da cikin jikinta zai yi rejecting yanzu adamcy ka kyautawa danka ?d’a daya tak tilo, daza fara samu a duniya zakayi wa haka .da wanne mrym zata ji da sakin daka mata ga sharri”. sweetheart trust ur son wIhh wannan cikin ba nawa bane ni ban mata ciki ba, nana hauwa’u ta goge hawayenta “Kace bakai kayi mata ciki ba “? Ki lissafa sweetheart ranar da kika bani umarni zuwa wajenta yau kwanaki nawa ne ?mami tayi shiru tana lissafi byn Kmr second biyu ta d’ago tana dubansa tabbas baayi wata uku ba to meke faruwa ?” “Sweetheart idan kin gama lissafi ku san yadda zakuyi daita domin mazinaciya kika aura min baki sani ba yana gama fad’ar haka ya juya da nufin fita daga parlour’n da sauri nana hauwa’u ta tareshi tana kallonsa fuskarta da tsananin damuwa karara ya dago yana kallon idanunta itama shi take kallo eyes to eyes muryarta cike da kuka tace “wallahi yaya mrym ba mazinaciya bace cikin jikinta naka ne jininka ne acikinta “ni babu wani jinina dake yawo ajikinta dan ban mata ciki ba and wIh wlh idan kuna yi dan na maidaita ne bazan maida auren nan ba na gama zama daita kenan “naji yaya amman ka yarda ni cikinka ne hannunsa ya d’aga zai sauke mata mari yaji an rike hannunsa ta baya .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 23 A matuqar fusace  ya juya bayansa  yaya hisham ya gani tsaye cikin kananan kaya fuskarsa dauke da murmushi ,a natse ya sakar masa hannu yana cewa "ranka shi dade  babban yaya laifin  me auta tayi haka ?" maganarsa cikin sanyi rai yayi wanda yasa nana hauwa'u ta fashe da wani  rikitaccen kuka, ina ma yayanta  zai kasance kamar mijinta  mai sanyi hali da tausayi tare da shagwaba mace da kyautata wa ?bata san tayi sa'ar samun miji  ba sai da komai ya daidaita  a tsakninsu tasan wa take aure ,kuka take  sosai tana kiran "wallahi yaya cikin jikin maryam naka ne, ni sheida ce tana gama fad'ar haka durkushe a gabansa tana zayyane masa komai daya faru tun daga farko. a matuqar tsorace yake kallonta "take kwakwaluwarsa ta shiga caji na tunani babu abinda yazo zuciyarsa sai maganar doctor nasir  akan ciwon kan da yake fama dashi wanda yayi tunanin duniya ya rasa a inda ya sha maganin da yayi masa illa "shi kam wasu irin yan'uwa allah ya bashi  masu son kansu dayawa ?"laifin me yayi masu ?duk wani bala'i da yan' uwana ake had'a baki."yadda taga yanayinsa ya canza har tana iya hango yadda jijiyon kanshi sukai rud'u rud'u  yasa ta zabura  ta mike tsaye gabanta na wani irin fad'u wa da matsanancin karfin gaske ." ya tsura mata ido ya balain canza mata daga yanayin farko ganin ya fara taku zuwa inda take ta fara yin baya yana biyota kafin ya qarasa inda take yaya hisham ya shiga tsakaninsu yasa hannuwansa duka ya qare matarsa yana bashi hakuri  ,yaya hisham bai san ya'akyi ba sai gani yayi  ATA ya fixgota da karfi zai buga bayanta da bango a matuqar agigice ya rungume matarsa yana cewa "kayi hakuri tayi  laifi amman dan girman allah ka yafe mata ,idan ba cikin jikinta ba wallahi zan barka  ka yi mata duk irin hukuncin da kake so amamn kayi hakuri ciki ne ajikinta  ."sai lokacin idanunshi ya kai ga cikin jikinta wanda har ya fara nuna alama ,saurin sakar mata hannu  yayi yana dungule hannunsa yannayin bugun zuciyarsa bai saisaita ba, yannayin tsoratarsa kuwa  sai ya baka mamaki gabad'aya tsigar jikinsa suka mike "ciki hisham yayi mata ?ya tamabyi kansa yana mai furzar da iska mai zafi jiki a sanyaye ya  yake  dubanta cike da tsananin fushi yana sauke numfashi da karfi dan bancin zuwan hisham wallahi da wata killa ba wannna zance ake yi ba." ahankali  take cigaba da rera kuka Kiyi shirunki baby yayanmu zai miki afuwa ."cikin kaukausar murya ATA ya soma tashi acikin parlour'n "ba ciki ba idan duniyar nan gbdy  zata haifa min ku saka aranku ni adam tariq abdullah bana só  ba kuma na  bukata gabadayansu suka kallesa cikin tsananin tashin hankali aunty shahida zatai magana ya d'aga mata hannu "wlhh yadda bana só  auren nan ba zai yiwu na karbi komai daga gareta ba, sai abu na gaba kafin na saketa  nayi tunanin qarasa rayuqata daita amman na kamata da abu mafi muni wanda nasan bazata ta'ba sheida maku laifin da tayi ba  abinda yasa na saketa kamata nayi dumu dumu da tukunyar tsafi zata saka min akarkashin gadona  "hakika Mahaifiyata bata cutar dani ba kamar yadda auta ta cutar dani domin cikin nan an samesa kafin umarnin mami if not haka zamu rabu daita  zero amman koma menene ni dai  banaso  sai dai idan ku ku zama ubansa amamn bani ba idan kuma akace zaa tursasa ni na rantse da girman Allah ran kowa zai yi mummunar baci yadda mami ke kallonsa a tsorace  haka sauran yan'uwansa ke binsa da kallo zukatansu na rawa dan bakinsu  ya mutu da girman laifin mrym  yana gama fada ya haye sama ya barsu cikin jimami da tashin hankali ." Wani irin naunayen ajiyar zuciya suka sauke kafin ahankali yaya hisham ya zaunar da nana hauwa'u akan kujera ya zauna kusa daita yana rarrashinta d'aya bayan d'aya suka samu waje suka zauna duk jikinsu a sanyaye yayinda zuciayarsu ke cike da mamaki mami kam kasa cewa komai tayi domin daman ita ta d'an yi zargin wani abu akan haka sai dai taki  yarda zuciyarta ta amince da hakan "mai yasa marym ?"me yasa zaki min haka ?duk qoqarina baki gani ?ta furta acikin zuciyarta "yaya hisham dake rike da yatsun hannun nana hauwa'u ya sakar mata hannu yana gaishe da mami numfashi ta sauke tana amsawa "mami karki d'aga hankalinki dan kin rigada kinsan halinsa ,kubishi ahankali har zuwa sanda zai sauko  zai amsa ai mutun bazai ki jininsa ba "hisham ina jin tsoron zuciyar adamcy idan yace bai son abu to kamai zai faru sai dai ya faru ni yanzu ba sakin yafi damuna ba kmar yadda yace bai son cikin jikin maryam" ko yaso ko kar yaso jininsa ne abinda Ke cikin kuma dole ya amsa sunansa addua kawai zaa cigaba da yi masa Allah ya sanyaya masa zuciyarsa  yana gama fad'ar ya tashi yana ma nana hauwa'u magana kasa kasa ." Bayan fitar yaya hisham  "ya'yan mami suka sakata a tsakiya "yanzu mami ya zaayi ?ya kuwa zaayi banda hakuri kowa ya kawo ido ya saka masa Allah ya kawo masa sauki ,zan kira Abdul rauf nayi masa bayani "allah yasa ya fahimceki " inji cewar aunty shahida to "ameen zai fahimceni in sha allahu "basu wani zauna ba kowace ta d'auki gyalenta da jakarta ta yafa atare sukai wa mami sallama suka fito kowacce ta shige motarta nana hauwa'u ce kawia ta saura tsaye tana kiran layin mijinta tana tsaye yayi parking tare da fitowa ya karbo jakar hannunta ya bud'e mata gaban mota ta shiga ta zauna tare da cewa "na gode zumana !"ya maida murfin mota ya rufe ya zagaya ya shiga mazaunin direba suka kama hanya gida ."yana tuki ya dan kalleta "baby me yasa kuka aikatawa ATA haka ?tayi shiru "kisani kunyi kuskuren aikata amman dai Allah ya kawo saukin wannna tashin hankali numfashi ta sauke tare cewa "amen ! ta kamo  hannunta d'aya cikin nata tana massaging tun nan ya fara jin wani iri ajikinsa wanda ita ba wai tayi da wata manufa bane . suna isa gidan  d'akita suka shiga  ya cire rigarsa ya ajiye sannan ya janyota ta fad'o jikinsa tare da ciremata mayafi  sannan yace "habibty na yau dai baza'a hanani na shoshale ba koh" nok'e kanta tai cikin k'irjinsa sannan ta fara magana cikin shagwab'arta wacca take k'ara birgeshi take kuma k'ara sakashi ya rikice tace "kai yayana gaskiya ni  yanzu  agajiye nike kuma  kasan fa kayiwa doctor alkawarin zaka dinga d'aga min kafa na kwana biyu biyu har cikin nan yayi kwari sosai "ai da kin daku yau a wajen wannan yayan naki da kin gane agajiye kike  "tasa dariya tana sake makalewa ajikinsa tare da d'an cizon qirjinsa da" ai tunda naganka nasan bazan daku ba " tak'arasa maganar tana matsa kan nipples dinshi, "aaashhh....!!!" yai y'ar k'ara sannan ya kalleta da sexy eye's nashi da ya dan fara canzawa yace baby ni dana taimaki zaki ciza zaki " dariya tai sannan tace "ai kai naka yafi zafi sosai wannan ai ba zafi" wani kallo ya mata "ok ba zafi koh toh bara na maki kiji idan ba zafi" nan ya juyata ya maidata k'asa sannan ya fara kiciniyar rabata da rigar dake jikinta ganin da gaske yake kuma tasan halinsa ta fara kuka tana neman tuba bai saurara mata ba sai daya sucking brest dinta son ranshi sannan ya barta.” Batun sakin maryam ya bazu acikin abdullahi estate masu murna nayi ,masu bakinciki nayi aunty abida kam tafi kowa murna faruwar wannna sakin dan lokacin da taji har wani tsalle da rawa tayi a bangarenta batare da kid’a ba tana cewa “shikenan nan sultana zaki dawo a saa, kece zaki maye gurbin kowace mace a wajen adamcy ,inganga inganga !!rawa tayi sosai tamkr wata zararriya a qarshe ta suri wayarta ta shiga neman layin mahaifiyarta sun d’auki mintuna talatin suna waya sannna sukai sallama ta kira sultana tana d’auka tace “wai zaman me kike yi ne har yanzu ?” Kiyi qoqari ki dawo dama biyu ta samemu ya saki matarsa ga kuma neman masu kwararrun zane da yake nasan yana ganin zanen Kanwata zai rud’e daga nan kuma shinkenan “okay to shikenan dan girman allah ki ajiye komai ki dawo kar murasa damarmu okay bye ta katse kiran tana cigaba da rawa yesmin ta fito daga dakinta tana kallonta murmushi ta sakar mata tana cewa “yesmin kin kusan zama cikakkiyar ‘ya a wajen babanki AD “‘ya kuma mum ?yes auntynki sultana zai aura ta qarasa maganar tana rungumeta“.tsabar murna washegari aunty abinda ta shirya walima gabdaya estate din babu wanda bata aikawa da snks da drink ba duk wanda ya kalleta zai fahimci tana cikin murna .” nan da nan zance ya kai kunnen mami babu abinda tace face “allah ya shiryeta domin duk mace mai hankali bazatayi murna dan an saki yaruwarta mace ba ita yanzu bazata sake matsawa adamcy ba amman kullum cikin yi masa addua take idan da rabo allah ya daidaita su. .allah sarki maryam ta dad'e kwance akan gado tana sak'e-sak'e a ranta, dan ta ji zafin abinda aunty abida tayi ,tsaki taja tare da mik'ewa tsaye tana d'an zagaya d'akin "dole ne na nuna ma abida kuskurenta,zan nuna mata baa kishi da irin mu yaran zamani, tunda na lura shiru baya mata sosai abinda aunty abida tayi ya 6ata ma maryam rai, zan nuna mata iskancinta wasa ne wannan karon a bayyane tayi maganar tana wani shu'umin murmishi.” ********* Zaune yaya sadam yake a haraban gidansu akan daya daga cikin kujerun dashi ne ya ajiyesu saboda abokansa domin zama yana sanye cikin farin yadi idanunshi manne da farin glass idanunshi kar akan wayarsa yana karanta sakon Nadia a natse ta fito zuwa garesa ahankali ya soma ganin tahowarwata ta kasan idanu shi cikin tafiya ta Kamala sanye cikin doguwar riga yellow ya dago kanshi ya tsura mata ido tana kyau sosai dan maza zai had’ata da nadia ba har ta gama qarasowa garesa fuskarta dauke da murmushin farincikin ganinsa tace "sannu yaya dan allah kayi hakuri na barka zaune ka kadai“ murmushi ya sakar mata tare da lumshe mata idanunshi "karki damu ko zan kwana ina jiranki bazan gaji ba sauraniyar kyawawan mata duniya kuma zabin umma nan ki zauna ya nuna mata kusa dashi ta zauna a natse tana kallonsa cike da jin kunyarsa "ina yini ya aiki da fatan komai Lfy ?tayi masa tmbyr a jere tana sunkuyar da kanta kasa tare da kamo yatsun hannunta tana wasa dashi "maryama duk Alhamdulillah mun godewa allah ya mumcy take ?ta gyda masa kai kawai alamun lafiya a hankali ya soma janta da hira sai dai bata wani mgn daga uhm sai uhm take cewa "maryama ! Ya kira sunanta ta dago a natse ta kallesa na second daya ta sake maida kanta ta sunkuyar "ga dukkanin alamun kamar agajeye kike ? Tai murmushi batare data dago ba "nan da sati uku zaki kasance a gidana a yanzu nake jin na matsu naga kin kasance a gidana” ajiyar zuciya mai karfi ta sauke tana dago kanta ta tsura masa idanunta "ta so ya kurewar tamvayarta aikin da take fita nema kullum amman sai ya wani kawo mata maganar aure .” ta fahimcesa sosai shi mutun ne da bai da caring me taci ko me tayi ko a wani hali take duk ba damuwarsa bace idan ma yazo gurinta ba wani hirar soyayya yake mata ba wanda zai dauki hankalinta zai kama gabansa shiyasa duk tsawon lokacin da mahaifiyarsa ta hadasu bata ta'ba jin komai akansa ba sai dai tana danne komai saboda mahaifiyarta da mahaifiyarsa .”yana ganin girman mahaifiyarta sosai yana kula dasu sosai tun kafin a had’asu aure "kinyi shiru kina kallona kice wani abu mana ?shiru ne dai Ya sake biyosa baya har sanda wayarsa ta dauki qara sauti Ya dauki wayarsa dake ajiye a gefensa ya duba sunan nadia ya gani yana yawo a screen din wayar cike da firgic ya dubi inda maryama take sannan ya sake maida idanunshi akan wayar da kyar ya sauke naunayen ajiyar zuciya yayi disconnecting din kiran ya cigaba da magana " a she dai ni ne wanda zanyi wuf da wannna kyakkyawar yarinyar magana yake amman zuciyar maryama ta kasa samun natsuwar allah sarki yusif ashe Ke din ba rabonsa bace ?naunayen ajiyar zuciya ta sauke “kina da kyau sosai na godewa ummah datayi tunanin hadani dake na gaji da ganinmu haka ina son na killaceki a gidana "kana son ka killaceni agidan cike da rashin yanci ba ?tayi masa tmbyr a zuciyarta .” “maganar da nake miki yanzu haka komai da zan saka agidanmu ya kammala zamu yi rayuwa mai dadi ko kina son na ajiyeki a wajen umma ne saboda yanayin aikina.”? yana gama fadar haka Ya mike sakamakon wayarsa data sake daukar qara  "excuse me! ya kamata ace kana duba yanayina yaya sadam har yanzu ban ji amincewarka akan aikina ba zaka yarda na cigaba da yiwa kafanunka zane ko kuwa ?.”“bana son sai bayan munyi aure kace bakasan da zance ba wannan aikin rayuwata ce kuma ina son ya kai ni matakin da ya zarta yadda nake a yanzu babban burina bai wuce na samu aiki kafanin AGC ba .taí shiru tana jiran taji mai zai ce amman yayi mata shiru saboda raayinsa amman dole yanzu kam ya amince dan yasan idan yaki amincewa zai ta’ba zuciyar ummansa ya tsura mata ido yana nazarinta a yanayinta zata iya komai akan aikinta  ." ta mike a natse tana dubansa "kayi shiru yaya sadam kace wani abu mu kawo qarshen maganarmu banason muyi aure daga baya muzo muna samun matsala akan aikina "ka amince zaka aureni da aikina sannan zaka min hanya naga mai kafanin AGC ? ta fad’a hk sbd tasan su yusif nada hanya da karfin iko shiru yayi yaki cewa komai yana sauke numfashi da kyar, domin kuwa abu biyu né suka hade masa guri daya ga tambayar maryama ga kiran da nadia ta damesa dashi wanda baya  jin zai iya duka abu biyu din ." “Ina duba yanayi na zaman takewar aurene yaya sadam domin kuwa kai kana cikin mutanen da suka san koni wacce irin rayuwar gidanmu mahaifiyata da mahaifina taí mgnr tmkr zatai zubar da hawaye dan gbdy idanunta har sun canza kala daga fari zuwa yellow "ya kamata mu tsara komai yaya sadam domin kuwa banason damuwa arayuwar aurena ta qarasa mgnr tare da kai yatsun hannunta biyu ta dauke hawayen dake kokarin saukowa kuncinta ". numfashi ya sauke da karfi sannan yace "shikenan zakiyi aikinki “bari naje ana nema zamuyi waya ya fada yana kokarin barinta tsaye tare da manna waya a kunnensa ya nufi kofar fita taí shiru tsaye tana duban bayansa "yanzu irin wannan mijin zata aura tai rayuwar aure dashi ?anya kuwa idan ta auresa zata ji dadin rayuwar aure kuwa yadda yake da rashin nuna caring ?” yanzu a halin da take ciki kowa Ya ganta yasan tana cikin damuwa dan gbdy komai nata Ya canza amman kalli yadda ya bar gabanta batare da Ya tsaya ya fahimci matsalarta ba bare ya kawo mata mafuta oh allah karkasa nayi Kuskuren aure irin wanda Mahaifiyata tayi ya allah ka taimakeni kasa ya canza duk da banason shi saboda rashin caring dinsa dan kusan matan duniya shine matsalarsu a gidajen mazajensu a yanzu, cike da sanyin jiki har  ya bacewa ganinta tana tsaye a wurin rungume da hannunwanta a kirji  jiki a sanyaye ta nufi kofar part dinsu ." ******* motarsa na shigowa haraban ma'aikatan yaji gabansa yayi wani mummunar faduwa da karfin gaske shiru yaki fitowa daga cikin motar  yana tunanin abinda yasa yaji hk byn tun a gida bai tsinci kansa cikin wannan yanayi ba sai daya shigo ma'aikatan iskar ya furzar ya daga kafadunsa alamun babu komai a hankali ya zuro kafafunsa dan tuni an bude masa kofar mota  ya fito yana gyara zaman suit din jikinsa sannan ya soma taku a hankali qirjinsa na cigaba da luguden bugu yayi qoqarin kawar da yanayin da  gangar jikinsa ya shiga ta hanyar tura hannusa daya cikin aljihun wondonsa." duk inda ya wulga maaikata ne Ke kokarin kawo gaisuwa sai dai kai kawai yake gyada wasu ,wasu   kuma yayi masu banza har ya hau lift da zai kaisa  sama na uku inda anan office dinsa yake yana sauka yaji wani sabon faduwar gaba wanda ya rasa dalili nan ya dan rage tafiyar da yake ya dawo yana daga kafafunsa da kyar saboda sanyin daya ziyarcesu alokacin daya tun daga nesa ya hango bayan wata yarinya suna magana da wasu daga cikin maaikata  kamar ya tsaya sai kuma  ya karya kwanan da zata kaisa office dinsa cak yaja ya tsaya sakamakon jiyo sautin muryar yarinyar  shiru yayi yana cigaba da saurara maganarta tamkar dai  mafarkin da daya saba yi “anya kuwa muryar  tace ko dai mafarkin daya saba yi daita ne suna hira ?.   hannunsa ya kai yana shafa daidai satin zuciyarsa dake bugawa tmkr zata fasa qirjinsa tayo waje ya dinga jin tamkar yayi reves ya dawo ya shiga inda yake jiyo murayarta  ya tabbatar ita din ce ko kuwa muryar ce kawai tazo daya amman sai zuciyarsa ta kwabesa wankakkiyar zuciyarsa ta sake yin  magana dashi kaje ka duba ko itace wata zuciyar tace kai ba  itace ba ,ba yarinyar mafarkinka  bace, dan haka a natse ya daga kafarsa daya bai kai ga ajiyewa ba ya sake jiyo sautin muryarta"."ku ne fa kuka bukaci  kwararrun masu irin aikinmu yau tsawon wata guda kenan ina zariya a ma'aikatan ban samu nasarar ma hawowa saman ba sai yau ,yau din tun karfe bakwai na safe nake cikin compaing dinku  kafin ma ku yarda na hawo saman nan sai da kuka bata min lokaci na samu da kyar na hawo  yanzu kuma  kuna kawo min qabli da baadi kunsa irin wahalar dana sha kafin na kammala aikin nan kuwa ?"kunsa lokacin da yake daukar mutun kafin mutun ya kammala ,shikenan shikenan!! tunda bakwa bukata ku bari na wuce na kama gabana daman an fada min wahalar banza kawai  zanyi byn hka bakwa girmama masu tallata kasuwancinsu tana gama fadar hk ta juya haka zalika fuskarta a rufe take  "no madam bamuce bama bukata ba mutane dayawa sun kawo nasu zanen maganar da nake miki  har yanzu mai gida bai  duba ba bare ya tantance bazamu iya cewa komai ba a yanzu  dole sai an agwadawa boss  ". Ta juyo ta fuskacensu sosai.” har zuwa wani lokaci kenan zaa gwada masa sannan zuwa yaushe zanji feed back ?zai iya daukar wata uku zuwa ..tsaki taja ta sake juyawa tana tafiya tana cewa "gashi nan na  bar maku bana da bukata domin ko na koma dashi gida babu amfani da zai min  ."snyayen Kamshin turarenta ya bugi hancinsa yayi saurin  lumshe idanushi zuciyarsa na cigaba da mugun bugawa ta kusa dashi tazo ta wuce  har tayi taku uku ta fahimci ba ta nan hayar fita take ba dan haka ta sake juyo wa ta nufi kofar da lift yake  ahankali Ya juyo yabi bayanta da kallo yana kallon every step of her  doguwa ce sosai kuma bakar mace ce yayinda tsayinta ya fito da ainin shape dinta na cocacola iya haka kawai ya iya fahimta domin hannunta da kafafunta abayyane suke haka hijab din dake sanye ajikinta qaramin ne hkn ne ya bashi damar dan fahimtar wani abu a tattare daita " ATA yana tsaye tamkar gunki yana kallon tafiyar yarinyar da bai san ko wacece ba amman jin sautin muryarta da yanayin tafiyarta yasaka zuciyarsa jin wani irin tsoro mai tsanani da shiga tashin hankali shi gani yake ma babu tantama itace ba anya kuwa ba gizo tayi masa ba kamar yadda yake ganinta a mafarkinsa har yanzu kwayar idanunshi yana Kan hanyar databi ya kasa kwakwaran motsi wani irin ajiyar zuciya ya sauke tamkar ya dakatar daita ya daga black nikaf din dake manne da idanunta yaga fuskarta amman gangar jikinsa da komai nasa yayi rauni zuciyarsa kuwa sai bugawa take babu  Kaukautawa  ba shiri ya dafe daidai saitin zuciyarsa ya a manne jikinsa da bangon wurin  dan yanayin da yaji akanta ya wuce misali hakan  yasa kafafunsa suka kasa dauakarsa ."ya sake kurawa hanyar data bi ido har lokacin tafiya take mai hade da rasauya tamkar fure hankalinta kwance take taka kasa tana gyara zaman qaramin hijab dinta wanda akewa lakabi da haif sunnah, gyara tsayuwarsa yayi sosai tare da zura hannunwansa duka cikin aljihun wondonsa zuciyarsa na cigaba da bugawa da sauri sauri yayinda gabadaya ma'aikatan dake aiki a office din da maryama ta shiga suka fito domin binta da makeken   hotonsa wanda ta zana ." turus sukai gabadaya  suna kallonsa kowannensu ya gyara tsayuwarsa yana kare masa kallon abinda basu ta'ba ganin ya faru ba, basu ta'ba ganin abinda ya dauki hankalin mai gidan nasu ba sai yau ya kusan miniti goma yana tsaye yana fama da  zuciyarsa dake karkarwa" Wayyo allah  ina ma zai iya da yasa an dakatar daita ko sau daya yaga fuskar ko mafarkinsa  ce har ta shige lift bai motsa ba ,sautin  gaisuwarsu ce ta dawo dashi hankalinsa a natse .kallo daya yayi masu ya juya batare daya amsa ba yana tafiya yana sauke  numfashi  a natse ya dinga daga kafafunsa tamkar mara laka a jiki jikinsa baqaramin sanyi yayi ba har ya shiga office dinsa ya wuce sectary dinsa zaune tana ganinsa ta mike da sauri cike da girmamawa ta biyosa office dinsa har sai data ga ya samu wuri ya zauna "good morning sir cewar sectary ya gyada mata kai ta wuce domin komawa bakin aikinta , a can waje kuwa  tabe baki ma'aikatan sukai sannan suka koma office bakin aikinsu  ."wanda yake rike da katon  zanen adam Ya nufi inda aka ajiye  sauran zanen da mutane suke kawo ." , ATA   ya zauan tare da kunna  system dinsa sai dai zuciyarsa ta kasa samun kwanciyar hankali amman haka ya cigaba da aikinsa amman ya kasa samun natsuwar yin aiki ji yayi duk wani kuzari nasa yayi kasa wata irin soyayya princess dinsa ce ta dinga taso masa daga zuciya yana jin kansa muddin babu ita arayuwarsa tabbas nashi rayuwar bashi da wani amfani ya furzar da iska mai zafi yana ture system zuwa gefe ya dauki waya ya kira  number sectary dinsa mgnr daya yayi ya katse ya sake janyo system gabansa ,byn kamar second uku ta bayyana a gabansa  rike da wani file cike da girmamawa tace "sir !"yaake  ciki game da masu zanen danace?sir ai kwararrun masu zane sun  kawo irin zanensu "me yasa baki fad'a min ba ?sir ganin baka da time shiyasa ban maka magana ba "ni nace miki bani da time ?yayi mata tambayar a tsawace nan take jikinta ya kama rawa ta sake kankame file din hannunta "kayi hakuri sir nayi kuskure numfashi ya sauke yana cewa "get out ." Ta rusuna masa sannan ta juya  byn Kmr mintuna talatin ya fito yayi hanyar waje yana kiranta ta biyosa da sauri bai tsaya akoina ba sai bakin koridoor ya tsaya yana bata umarni " call ja....kafin ma ya qarasa ta nufi office dinsa ,basu wani jima ba suka dawo tare dashi "good morning sir “amm james  muje naga creations din da'akawo "okay sir ! Da sauri yayi gaba ATA na biye dashi  wanda da kyar yake iya daga kafafunsa yayinda sectary dinsa ke biye dashi har zuwa babban dakin daaka tanada domin ajiye duk wani creations din da'aka kawo  yana gama shiga dakin ya já Ya tsaya batare daya basu umarni ba suka shiga bude masa duk wani creation da'aka kawo yayi shiru yana kallon creation  daya bayan daya wasu zanen kaya sukai doguwar , wasu suit da riga wasu kuma zanen mutane haka yayita kallo duk babu wanda ya dauki hankalinsa dan haka yayita jan tsaki yana qarawa har ma ya soma gajiya da kallon creations din har ya juya James yace "sir kalli wannan ka gani  juyowa yayi sosai yana kallon zanen da shine aka zana sak Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 24 yadda yake fari tas tmkr balarabe da yadda idanusa suke da d'an girma da dogon hancisa yanayin tsayinsa fuskarsa sai gashin bakinshi dake zagaye da gemunshi komai shine hatta yanayin fuskarsa da take a d'aure ba'a bari ba."muryarsa a kasalance "very nice !ya fad'a yana sauke numfashi had'e da gyara tsayuwarsa yana kallon zanen kansa ."cike da tsinkewar zuciya yace "a kira number wayar wanda yayi zanen nan kasancewar yaga kowani creations dake ajiye ajikinsa akwai  farar takarda makale mai dauke da number waya da address sai dai ita maryama iya number wayarta kawai tasa "okay sir cewar James cikin abinda bai wuce one second ba ya juya har ya kai bakin kofa ya tsaya batare daya juyo ba "ka biyoni da creations din "James ya sake cewa "okay sir!"Cikin abun da bai wuce minti goma ba James ya shiga neman layin maryama da number compaing dinsu amman number a kashe ya jaraba kiran yafi sau goma still dai swcth off ake maimaita masa dan haka ya shiga office din ATA cike da girmamawa ya rusuna  yana cewa "sir nayita qoqarin neman layin amman swcth off ake cewa "okay keep trying !ya fad'a yana cigaba da operating system." wuni ranar James duk akan kiran layin maryama ya qare amman still the same thing ake fad'a masa ." Washegari  ATA na  zaune akan kujera yana kallon screen din system dinsa gefe guda kuma yana jin bayanin James bai ce uhm ba bare uhm umm har sanda ya dasa aya inda a karshen maganarsa ya dan nemi ya rikitashi a natse ya ture system din gabansa ya mike  tsaye ya zagayo ya zauna akan table yana dubansa "okay itace girl din jiya kenan ?cike da tashin hankali yayi shiru ya kasa bashi amsa "da kai nake magana fa cike da matsanancin tsoro yace"Yes sir itace !shiru yayi yana sake jin bugun zuciyarsa na qaruwa  akan na jiya ya kai idanunshi kan tangamemen zanen dake ajiye a office dinsa yana kallo yana jin wani irin sanyi ajikinsa tunda yake bai ta'ba jin abinda ya tsaya masa arai ba Kmr princess dinsa sai yarinyar jiya da kuma wannan zanen  "wanna duk  kuskuren ku ne mutun yazo da irin abu haka mai matukar mahimanci ai ko dan darajan kokarin da mai shi yayi wurin zanani ya kamata ku bashi kulawa ta musaman  sannan   kafin ku aiwatar da komai ku nemeni but wannan laifi stupid sectary ce bani da time dinta yanzu zanji daita later gabdaya zanenta yafi na kowa kyau ina son ganinta eyes to eyes ina son nasan yadda akayi ta zanani haka bansan me yasa kuke wa masu zuwa ma'aikatan da wata bukata haka ba ?yayi maganar a matuqar fusace “we are sorry sir “ shiru ATA yayi yana ciza lip’s dinsa da karfi ." Maryama suna zaune a parlour’nsu tare da yaya sadam suna hira kira ya shigo wayarsa kamar koda yaushe shiru yayi gabansa na faduwa ya rasa dalili yasa bata kiransa sai lokacin da yake tare da maryama daga maryama har yaya sadam shiru sukai suna kallon juna muryarta a matukar sanyaye tace “yaya sadam ko akwai damuwa ne ? ya girgiza mata kai alamun babu komai “no yaya sadam karka boye min idan akwai damuwa ka fad'a min zan fahimceka “nace babu wata damuwa still kira ne ya sake shigowa wannan shine karo na biyar ana kiranka baka dauka kuma kace babu komai kuma duk sanda zamu kasance tare zayita kiranka bazaka d’auka ba amman shikenan tunda ni ban kai matsayin da zaka sharing problem’s dinka dani ba gara kawai a fasa auren nan dan ina ganin Kmr akwai damuwar da kake boyewa “ta fad'a tana mikewa tsaye zata shiga da sauri ya rike hannuta yana cewa " haba sauraniyata Kiyi hakuri babu wani damuwa kema kinsan idan akwai zan fada miki idan kika fasa auren nan ai sai dai kisan yadda zakiyi dani da ummah nah dan mutuwa zamuyi ya qarasa mgnr a marairaice.” murmushi tayi wanda ya bayyana wushiyarta sama da kasa sannan ta koma ta zauna tana cewa “haba yaya sadam wasa nake maka amman bani wayar naga su wa ke kiranka haka “ ta kai hannunta zata d’auki wayar ya dauke wayar da sauri yana cewa “no no!!” oh am sorry shikenan kayi hakuri na shiga rayuwarka ,no karki damu kace kana sona yanzu ? ”sosai kuwa dan zan iya rasa raina idan kika barni amman me yasa baka son fad'a min damuwarka matsalarka sannan ni ina son ka dinga tmbyta wasu abubuwa da suka shafi rayuwata sirrikana me nayi da sauransu "yanzu duk abinda nake miki bakya gani ? Ta gyada masa kai alamun a’a “zan fashe miki da kuka fa maryama yana rufe bakinsa kira ya sake shigowa wannan karon yace “ excuse me tare da mikewa tsaye “ am very sorry yaya sadam saboda ni ka kasa daukar kiran daake maka ,babu komai kaje daga waje ka amsa kiran ya gyad’a mata kai ya fito waje yana amsa kiran muryarsa can qasa qasa.” Mikewa tayi cike da sanyin jiki ta fito haraban gidan tana tafiya a hankali tana tunanin yanayin yaya sadam wayarta ce ta dauki qara ta duba taga number compaing din da taje neman aiki ne suka mata wulakanci "taja dogon tsaki ta katse kiran wani kiran ya shigo still tayi discounting kira na uku ya sake shigowa " ta sake jan tsaki "ina ganin sai na kashe wayata gabad’aya zasu daina kirana ta kashe wayar tana cewa “marasa mutunci bayan kun gama wulakantani sannan ku dawo kuna kirana kiran me kuke min? .dan girman Allah nadia ki daina damun kanki da yawon kuka ,nima ina sonki amman maganar da nake miki yanzu aurena ma ya kusa ana daf da daura min aure da yaruwata , ki manta dani kawai komai ya rigada yazo karshe a tsakaninmu Allah ya baki wanda ya fini , look nadiya dan allah karki sake kirana ..” yana juyowa yaga maryama tsaye a bayansa “kai dawa kuke waya har kake cewa karta kara kiranka aurenka ya kusa ?”shiru yayi ya rasa amsar da zai bata dan haka ta juya zata bar masa wurin ya riko tsintsiyar hannunta "please maryama! ta juyo tare da tsura masa narkakkun idanunta wad’an da ‘bacin rai ya qara narkar dasu “ka tsaya kana kallona tambaya ce mai sauki nayi maka.” “ shikenan wata yarinya ce dake sona tare mukai karatu daita amman na rigada na fad'a mata bazai yuwu muyi aure daita ba dan na kusa aure nan bada jima ba ,amman gbdy ta kasa fahimtata numfashi ta sauke tare da cewa “ maza Kenan " allah ki yarda dani Kiyi hakuri idan kinji babu dadi aranki yaya sadam mai yasa zaka wani damu kanka haka ai babu komai? “ tayi shiru tare da kamo lip’s dinta tana jin zafi a zuciyarta , yanzu taji da kunnenta yana furta mata yana sonta amman kuma wai ita Ke sonshi tô su maza zuciya nawa garesu ?”numfashi ta sauke tace “amman duk lokacin da zamu kasance tare tana kiranka amman idan na tmbyarka sai ka boye min why yaya sadam alhalin zuciyarka na sonta ?” shiru yayi ya kasa furta komai yana kallonta gabad’aya yanayinta ya canza har kwayar idanunta ? ni kinji na fad’a miki ina sonta ?da mamaki take kallonsa lallai halin maza sai su idan suna da mata biyu soyayyarsu biyu ce fa byn ta gama kallonsa tace “yaya sadam ban san me yasa ba zuciyata ta kasa yarda da baka son yarinyar nan domin gbdy yanayinka ya nuna akwai soyayyarta mai karfi a zuciyarka ,do you know something yaya sadam ?cigaba da kallonta yayi ya kasa cewa komai “idan kasan tsakani da Allah kana sonta ka aureta dan ni bana son boye boye arayuwata komai nafi son gsky da gsky amman kai gbdy baka son mu gina soyayyar mu akan hakan“. “no karki yi wannan tunani “ ni dai idan kasan zuciyarka ta rabu gida biyu dan allah ka hakura dani ka tsaida zuciyarka wuri daya” tana gama mgnr ta zare hannuwanta zata juya ya riko tsintsiyar hannunta bata juyo ba ya zagayo ya tsaya gabanta yana kallonta tare da kamo d’ayan hannunta ya kai bakinsa yayi kissing sannan ya cigaba da mgn “ina sonta amman nafi sonki maryama akanta ki yarda dani tunda har zan iya hakura daita na aureki ya kamata ki gane sonki yafi nata ,amman wannan ba adalci bane yaya sadam ya kake son tayi da sonka ?ka kuwa san yadda mace take ji acikin zuciyarta idan an kayi breaking heart dinta ?kasan halin damuwar da take ciki a yanzu ?ya zanyi maryam kafin na shigo da maganarta ummah ta zarta da hukunci akaina kin fi kowa sanin komai ya kamata ki fahimceni ki min adalci . magana ta gskiya ni yanzu Ke nake so shiyasa nake bata hakuri ,kiyi hakuri karki yi fushi dashi ahankali ya dinga kwantar mata da hankali . hankalin maryama ya kwanta “kin hakura ? na hakura tana gama fad’ar haka ta zare hannuwanta cikin nashi shige part dinsu shiru yayi kafin a hankali ya juya ya bar wajen ." *** ATA na zaune a office haka nan zuciyarsa ta kasa samun natsuwa James ya shigo hannusa rike da cup din coffee ,sir ga coffee ATA ya karba ya curbi kadan ya ajiye "dan allah sir ko zan iya cewa wani abu yace “uhm !”me yasa ka damu kanka sosai dan an kira yarinyar nan taki dauka ? sai akayi ya kenan ? ya fad'a yana d’ago kansa” wannan shine abinda ya shigo da kai ?”no sir kawai dai bana son ganinka cikin damuwa ne ya numfasa kana ya cigaba da motsa lip’s finds “ni ba damuwa nayi daita ba yadda aka wulakantata ne ya dameni ,amman sir babu abinda aka mata na wulakanci kawai bayani aka mata akan lokacin da zata samu amsarmu, ni ina ganin damar kamar ranta a bace yake. “enough James ka dameni zaka iya fita please “james ya daga kafafunsa ya bar office din bayan kamar minti goma ya sake neman izinin shigowa cike da girmamawa ya tsaya gabansa “sir akwai wani dayazo yana son ganinka "babu wanda zan gani yanzu sai dai gobe ya fad’a tsawace .” James ya juya da sauri zai bar office din yajiyo sautin muryarsa cikin fushi   idan ka fita kace wa umar da sauransu suzo ina son ganinsu a conference room “okay sir ya qarasa fita da sauri "ATA ya mike yana zariya a office can kuma ya tsaya cak gaban zanensa yana kallo ya kai hannu yana shafa fuskarsa dake cikin zanen”hakika zuciyata na matuqar qaunar son ganin yarinyar nan zan so ta zana min zanen princess dina a qarshe na ajiyeta a qarqashin ikon AGC domin zatayi mata amfani .ya kai hannunsa ya shafa sumar kanshi yana furzar da iska mai zafi sannan ya d’auki zanen ya nufi wani d’aki dake cikin office dinsa “ kafin kace me manyan ma’aikatansa sun hadu conference hall a natse ya soma magan fuskarsa a hade “abinda zan fad'a maku shine ina bukatar ganin yarinyar data zana zanena acikin kwanaki biyu kacal a nemota a duk inda take acikin garin nan idan ba haka duk zaku rasa aikinku . a lokacin da yakewa maaikatansa magana system ne a hannunsa yana operating yana masu bayani “fatan kun fahimceni .” “yes sir ."! suka furta gabadayansu ya juya a natse ya koma office dinsa "ya zamuyi kenan ?suka furta atare cikin tsananin tashin hankali “ya kuwa zamuyi kawai mu dudduba muce masa bamu ganta ba ko kuma mu zakalu d’aya daga cikin wadan da suka kawo nasu muce itace .falalu ya kallesu gbdy yace” wai me yarinyar zata masa ?wata yarinyar mafarkinsa yake nema, ya zanata da kansa yau tsawon shekaru sama da goma sha kenan yana nemanta shine yayi tunanin may be bai zanata yadda ya ka mata bane yasa bai ganta a duniyasa ba shine fa yace a nemo masa kwararrun masu zane zai fad'a masu yadda take su zana masa ya gani tô cikin wad’an da suka kawo gwajin su aka samu mutun d’aya wacce ta zana shi kuma itace zanenta yafi d’aukar hankalisa “falalu yayi masu bayani atakaice “gbdy suka sauke ajiyar zuciya suna jinjina girman lamarin mai gidansu sun dade suna tautaunawa akan yadda zasu bullowa lamarin kafin daga baya duk suka watse ." Tsaye James yake a gaban ATA a office dinsa cike da girmamawa yana masa bayani “sir yarinyar nan dana baka labari kwanakin baya akan tana da kwarewa sosai akan ilimin lissafi duk wani calculations na Z&A itace take yi wanda yasa ta samu gurbi aiki a karkashin Z&A amman taki, itace the same yarinyar da tayi zanenka ,kaf a garin nan itace ta iya zane mai matuqar daukar hankali ,intakaice maka sir yarinyar ta had’a komai na samu nayi waya daita amman tace bata bukatar yi mana zane “da mugun sauri ATA ya d’ago yana dubansa cikin tsananin fad’uwar gaba yace “ what ? She rejected our job again duk yadda masu zane suke shan wahala a kasar nan kafin a karbi zanensu .”wallahi sir nima nayi matuqar mamakinta babu yadda banyi daita ba amman ta kafe bata son aiki damu .”ATA yayi murmushin ciki sannan ya koma ya zauna sosai akan kujera yana jan numfashi da kyar “wannan shine karo na biyu da aka fad’a masa baa son yin aiki a masikatarsa, yaji abun ya damesa matuqar . “ a hankali ya cigaba da murmushin gefen baki wanda da gani kasan na bakinciki ne “ina ganin wannan yarinyar tana da damuwa a rayuwarta amman me yasa ka kawo min wannan dogon bayanin akanta tun kasan bazatayi aiki damu ba ?”kawai dai wai dan ..” dogon tsakin daya ja tare da furta “noncess.”yasa james yayi saurin cewa“Am very sorry sir ,amman tace zuwa nan gaba zata iya kasancewa damu tunda ATA yayi shiru bai sake yin mgn ba kawai bakinciki ne ke cin zuciyarsa sai faman tsaki yake ja yayinda kwakwaluwarsa na shirya masa yadda zai yi tazo hannu cikin sauki “lallai tunda zuciyarta ta zabeta dan dole sai ta kasance a qarqashin ikonsa kuma kome zaiyi zaiyi kuma yasan shi né da nasara “leave !ya furta wanda tuni james ya isa bakin kofar fita nan da nan ya kira layin wani yaronsa segun dake ogun tsate bayan ya d’aga kiran ya shiga fad’a masa abinda yake son yayi masa tare da number fad’a masa number wayar maryama kai tsaye batare da ‘bata lokaci ba ya soma aiwatar da aikin mai gidansa ta hanyar tura mata sako .” *** “Heartbeat! firgigib maryama ta farka daga baccinta tana cewa “after dad ta kirasa tana hamma hade da mika tana dubansa” a ina ka kwana habib anan na kwana ina jiran shigowar ka ? “yanzu ka shigo ? shiru yayi yana dubanta “ kasan bana son kana kwana a waje habib mai yasa baka jin magana na kiraka yafi sau babu adadi wayarka akashe ,mai yasa baka jin magana “kiyi hakuri heartbeat wani abokina bello ne bashi da lafiya shine gabday nida sauran abokanmu mukaje dubasa to kuma babu wanda zai kwana awurinsa shine nida atiku muka tsaya” okay ! ta fad’a tana sakin fuska “gsky wannan abu ne mai kyau nasan dole zaka rama bacci da ganin idanunka bacci bai isheka ba, dan allah ka dinga kiyayewa karka daukowa mahaifiyarmu magana ka dai ga yanayinmu dan Allah ka rufa mana asiri karka bari abokai su koya maka shaye shaye ,domin shaye shaye shine abinda mutun zai yi ya gurbata rayuwarsa dan shi da samun kwanciyar hankali har abada “in sha allahu zan dinga kiyayewa amman fa yau ma acan zan kwana babu damuwa ai taimako ne amman ka kiyaye dan Allah ,ya shiga dakin mahaifiyarsu ta sake yin mika ta shiga dakinta . Bai samu aunty a daki ba dan haka ya fito ya nufi kitchen adaidai bakin kofa suka hadu ya gaisheta male ki dafa min indomi amman a soya” kai kuma daga ina haka amman ba gidan nan ka kwana ba ?ta fad’a tare da bin gefensa ta wuce tana rike da kular shiru yayi “a ina ka kwana ? uhmm aunty laifina ne da ban fad’a miki ba dan ya fad’a min bazai samu damar kwana a gida ba “wai a wurin abokinsa bello zai kwana a hospital maryama ta bawa mahaifiyarsu amsa tana karba kular hannunta “wai mai yasa aunty bakya bari na miki aikin komai ne byn na iya ?ai sai na sangarce naje gidan mijin na kasa yiwa mijina komai “ ai kina aiki kuma ma girki ai na safe kawai nake “babu wata matsala da zaki samu dan kin kware in dai wurin girki ne maryama tayi murmushi farinciki samu nasarar kare danuwanta da tayi “kai aunty banda yabo fa kar azo aji kunya ta fad’a tana ware idanunta “. babu wani yabon kai ai gsky na fad’a bazanji kunya ba matukar akan girki ne kai dama komai ma “wannan gsky ne male muna alfahari dake ,nima ina alfahari daku yarana shiru sukai gbdy har habib suna tunani maryama ta dubesu yau fa a lissafina sauran sati day’a a daura min aure gashi har yanzu aunty bakiyi maganar zuwa wajen yanuwanki damu ba “kai heartbeat kina son damun kanki akan wad’an nan mutanen idan mu bamuje ba su me yasa bazasu zo nememu ba ?”kawai ki sharesu mu cigaba da rayuwarmu cikin qaddarar rayuwar iyayenmu tare da yiwa mahaifinmu addua ,muje muyi breakfast suka zauna kusan atare suka saka aunty a tsakiya sannan suka fara breakfast maryama na cin abinci taji shigowar sako wayarta ta dauka ta duba tare da yin shiru ta dafe goshinta da hannu daya ta shiga dogon tunani “ya’akayi naga kinyi shiru ina tunanin yadda zan bar gida ne na rigada na saba da danuwana ,muyi hira tare muci abinci tare muyi kuka tare muyi dariya tare in fact komai ma “gara dai kiyi aurenki shine kwanciyar hankalinmu gbdy inji cewar habib maryam ta dungure masa kai” tana cewa “kenan bazakayi missing dina ba ?” zanyi mana ni ne ma zan fi kowa kewarki amman ya zanyi tunda aure zakiyi kuma zamu dinga ganin juna a duk lokacin da muka so kinga ai banga abun damuwa ba zamuyi komai Kmr yadda muka saba ya fad’a yana kallonta komai dai menene zan fi jin kewarka sosai .” “ karki damu heartbeat idan ma kikace mu tattara kayanmu mu dawo gidanki mu zauna tare zamuyi tunda nasan yaya sadam ba mai damuwa bane inji cewar habib wani sako ne ya sake shigowa wayarta ta duba tana gama dubawa taja tsaki” yakayi princess ya kikayi tsaki “ wani kafanin ke son nayi aiki dasu na tura masu yanayin zane na tun da dadewa to basu tashi bukatata ba sai yanzu , at the same time ga wani sako daga ogun state wai suna son naje har kamfaninsu dake ogun state nayi masu zane , ni bama zanen bane damuwata ba yadda kmr yadda date din da zaa masu zanen ya zamo date din daurin aurena bari kawai na tura masu bazan samu dama ba su kuma wad’an can zan tura masu sako nan da qarshen wata zan zo na fara aiki dasu .“ fine daidai kenan amman zuwa ogun state din ma ai ba damuwa bane ta dubi habib taya zakace ba damuwa bane ?Ko nace zanyi hankalina bazai kwanta ba ,”zaki iya zuwa Kiyi bayan an daura aure idan kin dawo sai ki cigaba da hidimar bikinki tunda abun kwana daya ne “ ni dai gsky ban yarda kije har ogun state ba aunty ta fad’a gara ki hakura idan ba haka ba bazaki samu natsuwar hidamar yin biki ba daga yau hankalinki zai rabu gida biyu shiru sukai gbdy can maryama tace “ gsky kika fad’a “ni dai ina son kike ki fad’awa yaya sadam sai ya rakaki kuje tare “okay bari zan yi masa mgn muji meye raayinsa Kiyi masa mgn idan ya amince sai kuje tare .” Bayan kwanaki uku Tsaye yaya sadam yake a d’akinsa muryarsa can qasa qasa yana waya da nadiya “haba nadiya nasani nasan ban miki adalci ba amman kema Kinsan yadda nake mutuwar sonki ,soyayyar shekaru biyar fa ni kad’ai nasan me nake ji ajikina tabbas nasan laifina ne da ban shigo da maganarki da wuri ba har aka zartar da wannan hukunci ,No bazan iya cewa mahaifiyata haka ba . zan dai san abun yi ki kwantar min da hankalinki ki saurareni at anytime .a natse ya fito cikin jallabiya ruwan qasa kawai yaga maryama zaune ita kad’ai a falon .”sai daya zauna sannan suka kalli juna shi da maryam gano yanayin maryama kamar tana cikin damuwa ya matsota sosai har suna iya shakar numfashi juna dan a tunaninsa ko taji wayarsa ne ahankali ya kamo yatsun hannunta wanda yasa taji wani irin zirrr a sansar jikinta nan da nan tayi qoqarin zare hannunta bai damu ba yace “lafiya na ganki haka ?daman magana nake son muyi “ina jikin me zaki fad’a min ?”amm amm daman akan wani aiki ne daaka kirani nace na fad’a maka nan dai tayi masa bayanin komai ajiyar zuciya ya sauke yana dubanta “kinji abinda naji kuwa ?wani irin aiki ne har ogun state kuma a ranar daurin aurenmu ?nan da nan jikin maryama ya kama rawa “kayi hakuri bansan mgr zata bata maka rai ba na hakura ba sai naje ba na cigaba da aikina anan daman ba wai zasu d’auke bane aiki ne na lokaci zuwa lokaci kuma ba aikin kwana bane amman kayi hakuri karkayi fushi dani ta qarasa mgnr muryarta cike da rauni .” ya kalleta cike da tausayinta sakamakon yadda take magana cikin sanyin murya da tsoro ,ita kanta a yadda take maganar tana jin babu dadi har cikin ranta “shikenan ki kwantar da hankalinki yanzu me kike ganin zamuyi ?”ya tambayeta cikin sanyin rai “tô wai idan ka amince sai muje tare da kai ,idan kuma baka amince ba wallahi babu komai na hakura allah ya zaba min abinda yafi zama alkhairi murmushi ya sakar mata yace “shikenan karki damu amaryata zamuje tare ai ni yanzu duk abinda kike so ina so ko bangon duniya kika ce zamuje tare allah ya nuna mana ranar nan da nan murmushi ya bayyana a fuskarta “amman naji dadin amincewarka wallahi baka ta’ba sakani farinciki irin na yau ba na gode sosai allah ya jikan iyayenmu Allah yasa suna aljanna Allah ya saka maka da alkhairi Allah yaja da kwanan ummah ,Allah ya bamu zaman lafiya a arayuwar aurenmu “Ameen Ameen ya Allah Allah ya nuna min kin haifa min yara masu yawa tasa hannu tana rufe fuskarta nan suka cigaba hirarsu.” Ranar lahadi 14 ga watan October shekara ta dubu biyu da bakwai aka daura auren maryama da yayanta sadam .ana gama daurin aure suka fara shirin tafiya ogun state wanda kusan yaya sadam ne yayita matsa mata ta d’auko kayan aikinta tare suka shiga wajen ummah lokacin tana tare da yan’uwanta dana mijinta tayi masu fatan alkhairi fuskarta dauke da farinciki maryama ta zama mallakinta gabdaya lokacin da zasu wuce aunty hassna tace “yanzu dan lalacewa aunty har da murna kike tun baaje koina ba an mallake miki d’a “cak maryama ta tsaya cike da sanyin jiki “me zanyi hassana matarsa ce kuma ya amince tunda ya amince meye nawa aciki ?kunga kuyi maza ku kama hanya Allah ya tsare min ku suka sa kai zasu fice har sun kai bakin kofa umma tace “sadam ya juyo daga inda yake “ka kular min da maryama da kyau ,Allah ya tsare hanya “to ni ummah bazakice ta kular miki dani ba ?tayi murmushi shikenan “maryama ki kular min dashi Allah yayi maku albarka suka ce “ameen suka fito suka shiga mota suka d’auki hanyar ogun .” Cikin sauri sauri ATA ya fito daga dayan bedroom dinsa cikin wasu had’ad’den kanana kaya bakake ajikinsa ,ya  shiga dayan dakinsa wanda kusan abubuwansa masu mahimanci anan suke, yadda jikinsa ke fitar da kashin turarensa reed akoda yaushe haka dakin Ke dauke da kamshin turensa, cikin sauri ya dauki farin glass dinsa   ya manna a kwayar idanunshi sannan ya qaraso ya dauki agogo baki ya daura a tsintsiyar hannunsa ya bude bedside  ya dauki  wallet dinsa ya tura cikin ajihunsa ya daura facing cup yayi mugun kyua ya fito sanyayyen kamshin turarensa na binsa cikin sauri yake taka step cikin . a zaune ya iske mami tana waya ya d’an tsaya yana kallonta dan ga dukkanin alamun da wannan yarinyar take waya gyaran murya yayi yana sham kamshi ta waigo tana dubansa “ina zuwa kuma ? wani aiki !ya bata amsa atakaice yana had’e gira sama data kasa dan kar ma tayi masa mgnr mrym “naga yau weekend ce ?eh ogun state zani zan iya dawowa a yau watakilla kuma sai gobe dan aikin nada matukar mahimanci .”yana gama fad’ar haka ya nufi kofar fita .” To adamcy mami fatan nasara Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 25          Tafiyar awanni hud'u ta kawosu maryama ma'aikatan ATA dake jahar ogun state yaya sadam yayi  parking din motarsa acikin haraban ma'aikatan sannan suka fito atare yana gyara zaman farar shaddar jikinsa yayinda maryama ke qoqarin neman layin mr  segun kira d'aya mr segun ya d'aga sukai magana na second biyu sannan ta fuskanci yaya sadam fuskarta kwance da annurin  farinciki mara iyaka tace "kad'an yi hakuri yanzu za'a yi mana iso zuwa ciki " yaya sadam ya gyad'a mata kai kawai alamun babu komai yana sakar mata tsadaddaden  murmushinsa ,suka  tsaya suna magana kasa kasa kafin ayi masu iso .wani matashin saurayi ne ya sauko  sanye da bakaken kaya ya shigar dasu ciki . a wani dogo office aka shigar dasu wanda gabad'aya nsa glass ne dan ana iya hango duk wanda yake ciki ,basu d'auki cikakken mintuna goma ba mr segun ya shigo yana tmbyr saurayin daya shigo da su maryama "niyi ina bakuwar  daka shigo daita ? "sir itace  a gabanka zaune”  mr segun ya d'an ware idanunshi akan maryama dake zaune yana mata barka da zuwa yana mai sake  masu iso  zuwa wani office din dabam wanda daga shi sai wanda ATA yake cikin zaune zaman jiran qarasowarta  .          "kusa da maryama yaya sadam ya samu waje ya zauna kamar zai mata numfashi "madam ya hanya ?" mr segun ya tambayeta cike da kulawa yana kallonta "alhamd sir tunda gamu mun samu mun qaraso lfy amman fa  da kyar dan hanyar nan taku bata da kyau tafiyar da ya kamata ace one to two hour's ne ya kawomu shine ya d'aukemu har four hours amman alhamdulillah "wannan gsky ne mutane na yawon complain akan hanyar nan tamu amman dai  alhamd tunda kun qaraso lafiya tun  mai gida bai gaji da zaman  jiranki  ba dan awaninsa biyu da qarasowa bari nasa akawo maku abun sha, idan kin gama wancan office din dake kallonki zaki shiga kafin nan ma zaki same aciki "yana gama fad'ar haka ya fita da d'an sauri ya barsu zaune maryama ta zuba ma yaya sadam ido har sanda aka kawo masu abun sha ta d'auka ta tsiyaya masa a glass cup ta mika masa ." ahankali yasa hannu ya amsa cup din hannunta ya kur'bi kad'an yana mai lumshe idanunshi sannan ya ajiye cup din hannunsa yana dubanta a tsanake "ya naga duk kinyi wani iri ?"naji yace idan na gama na shiga  ni kuma nafi son mu shiga tare da kai banason na barka kai kad'ai zaman jirana " Gajiyayyun idanunshi ya ware sosai akanta kafin ahankali ya hadiye wani abu daya tsaya masa a makoshi sannan yace "karki manta aikinki  kika zo ,kuma kema Kinsan ke kad'ai zasu bukaci  gani banda ni  ?" duk da haka idan a son raina ne mu shiga tare "ta fad'a tana mai tsareshi da narkakkun idanunta ." suna zaune wnn saurayin da yayi masu iso  ya  shigo yana cewa "madam ki shiga ke kad'ai mai gida yake jira "ok but dan allah ko zamu iya shiga mu biyu ?cike da jin haushin maganarta yace "tare zakuyi aikin ne ?no ni kad'ai ce !to ke kad'ai ake buqatar gani aciki dan mai gida baya son hayaniya "ya qarasa maganar tare da ta'be baki sannan ya fice ya shige wani office ." hankalin maryama ya tashi matuka dan har ga allah haka nan taji bata son shiga ita kad'ai qarara damuw ta bayyana acikin kwayar idanunta da shi kad'ai yaya sadam yake iya gani har ya fahimci halin da take ciki ,ahankali yaya sadam ya tsiyaya mata drik ya miko  mata ta girgiza masa kai alamun bazata sha ba ,"why ?! ya tmbyeta yana sake tsareta da idanunshi dafe goshinta tayi tana cewa "bana jin shan komai a yanzu ,tun daya ga haka yasan ko me zai yi 'bata lokacinsa  kawai zai yi dan bazata kar'ba ba, dan haka ya mike tsaye suka fito tare tana gabansa yana take mata baya har suka fito dogon hanyar da zata kai su office din ATA wanda alokacin yana tsaye  acikin tangamemen office dinsa  ya hard'e  hannuwansa duka a faffad'an qirjinsa idanunsa kyam  akan maryama da yaya sadam ta cikin glass door ,har  ta fara taku domin qarasowa zuwa  inda office dinsa yake yaga ta tsaya  ta koma baya kad'an tana magana da wani da bai san ko waye ba ,sai dai idanuwanta  yana kansa ,kwakwa luwarta na hasko mata fuskarsa daga nesa kamar tasan fuskar yayinda shi din ma  kallonta yake cikin shigarta ta mutunci kamar ranar farko daya fara d'aura kwayar idanunshi akanta ."doguwar riga ce sanye ajikinta har qasa  mai dogon hannu  da qaramin hijab dinta mai zip a gaba,sai  nikaf kalar hijab din da take sanye dashi wanda iya kwayar idanunta kad'ai ake iya gani ,tsaki yaja da karfi fuskar nan tashi babu wani annurin kirki dan babu abinda ya tsana arayuwarsa kamar 'bata lokaci ,yana wasa da komai arayuwarsa amman baya ta'ba wasa da lokacinsa ,ita kuma abinda ya fahimta kenan daga gareta  tana da matukar wasa da lokacinta da kuma damarta  ". "ya kuma kika tsaya  madam bayan  an fad'a miki ke kad'ai mai gida yake jira ?"ta jiyo sautin muryar segun  daga bayansu ta juyo a natse idanunta kyam akan  yaya sadam sannan tace  "yanzu zan shiga na d'an tsaya muna magana da mijina ne "miji kuma alokacin aiki ? yayi mata tambayar da mamaki akan fuskarsa dan shi a tunaninsa bata da aure tunda ta amsa gayyatarsu a weekend mutumin daya gansu tare kuwa ya d'auka d'an rakiya ne ko kuma saurayinta ."a natse ta gyad'a masa kai tana cewa "Eh mijina ne kuma yayana ne   ". ATA wanda yake tsaye yana ciza lip's dinsa da karfi  cikin zafin rai  bai san wainar da'ake toyawa ba amman haka nan yake jin matsanancin bugun zuciya da kuma 'bacin rai mara misaltuwa "any way kiyi sauri ki shiga kiyi abinda ya kawoki dan mai gida baya wasa da lokacinsa ,akan lokacinsa zai iya aikata komai kafin ta bashi amsa  yaya sadam yayi murmushi ya matso kusa daita sosai tare da zuba hannuwansa duka cikin aljihu wondonsa fuskarsa a sake  "karka damu yanzu zata shiga  kuma zata maku abinda kuke so "ya fad'a masa haka sannan ya maida hankalinsa kan maryama  kamar zai mata numfashi"k'anwata kuma amaryata karki wani damu da jiran da zan miki ni kad'ai abinda  nake so dake ki  natsu sosai kiyi abinda ya kawoki ina sonki ina kuma alfahari dake na kuma yarda dake a duk inda zaki kasance nasan zaki kame min kanki da kuma mutuncina "nan take idanuwanta suka cicciko  da ruwan hawaye "yaya sadam na gode sosai ,na gode da yarda daka min ya allah ka yarda dani kamar yadda mijina ya yarda dani "ameen ya hayyu ya qayyum "ya fad'a tare da ciro handkey fari daga gaban aljihun rigarsa ya goge mata hawaye  then ya kai bakinsa yayi kissing foring head dinta yana mai karfafa mata gwiwa murmushin gamsarwa ta sakar masa sannan tayi gaba tana d'aga masa hannu ." bayanta yabi da kallo  cike da tausayawa take taka kasa kamar bata son takawa yana tsaye har sai daya ga ta tura kofar office din ahankali ta shiga kusan second biyar ya d'auka tsaye yana kallonta ya kasa d'auke idanunshi akanta ,ATA wanda yake rike da  waya a daidai bakinsa da hananu d'aya  yayinda d'ayan hannunsa  ke rike da wata farar takarda yana magana yana  kai kawo acikin office din hakazalika segun na tsaye a gefe guda cike da girmamawa bai kalli inda take ba .” ahankali yaya sadam ya  juya ya fara taku zuwa kasa jikinsa a matukar sanyaye ya bud'e mazauninsa na direba ya shiga ya zauna yana sauke wani irin naunayen ajiyar zuciya sannan ya d'auki wayarsa ya rike yana dubawa missed call's din nadiya  ya gani rututu ya sauke numfashi sannan ya kirata tana d'auka ta fashe masa da kuka "menene kuma abun kuka ?"na fad’a miki zan cika miki alkwarin da nayi miki bazan ta’ba cin amanarki ba nan da wasu watanni masu zuwa zamu kasance tare amatsayin ma’aurata ,oh my god dan an d'aura aurena shi yake nufi me ?kinga nadiya banason abinda kike min wallahi kukanki yana mugun 'bata min rai ." "a natse ATA  ya juyo mata fuskarsa sosai tare da tsayawa ya tokare hannunsa dake rike da farar takardar a makeken table din gabansa yana cigaba da wayarsa ."idanun maryama  suka sauka kan kyakkyawar fuskar ATA wanda zuwa lokacin ya  runtse  idanunsa gam zuciyarshi da bakinsa ne kawai ke aiki ,ta tsura masa idanuwanta sosai tana cigaba da kallonsa " tabbas ba gezo idanuwanta suke mata ba shine  shararren d'an kasuwan nan data d'auki tsawon lokaci wajen  zanashi wanda a qarshe ta kai zanensa ma'aikatansa babu wata gamsashiyar magana mai dadi daga ma'aikatansa ."tayi shiru tana dubansa a tsanake tana shakar kamshn turarensa mai sanyi da ratsa zuciya "tun daga ranar data kai masu zanensa suke nemanta a waya "to mai yasa suke bibiyarta ?"mai yasa suka jawota zuwa nan ?" ta yiwa kwakwaluwarta tambyr da bata da mai bata amsa wani irin mummunar fad'uwar gaba take ji  babu abinda kwakwaluwarta bata hasko mata akansu  ba amman tai qoqarin sharewa  ta cigaba da tsayuwar jiransa ."bakinta na furta  hasbiyallahu la ila a illahuwa alaihi tawakkaltu wa huwa rabbul arshil azim sakamakon wani sabon tsoro da ya shigeta ." maryama na tsaye har kusan mintuna shabiyar  ATA bai gama wayar da yake ba haka zalika  bai bud'e kwayar idanunshi ya bata umarnin zama ba haka ma segun na tsaye bai zauna ba adaidai lokacin da qarfe d'aya na rana ta buga  wanda a daidai lokacin wasu masallatan sun tada sallarsu dan haka ranta ya soma 'baci ta soma tunanin an janyota ne kawai dan a sake wulakantata a karo na biyu ji tayi kamar ta juya ta wuce shi da segun ta kama gabanta ,ta kalli inda segun yake tsaye  shima ya kalleta haka nan ya tsinci kansa da shafa mata qirjinsa alamun tayi hakuri "segun !yes sir ya fad’a cike da girmamawa ya mika masa farar takardar dake rike a  hannunsa batare daya bud'e idanunshi ba "ina bukatar copy's dinsu "okay sir ya amsa ya fita da sauri  ."ko bayan fitar segun ata bai bud'e idanunshi ba bare yayi mata magana sai kuma taga bai kamata ace tana jiran sai shi ne zai fara mata magana ba   dole dai  sai itace zata fara masa magana kafin ya saurareta ,dan haka ta qara taku d'aya ta tsaya daidai saitin kunnensa  cikin muryar dake nuna alamun gajiya "ta gaishesa bai amsa ba sai ma ya matsa baya ransa a 'bace yayinda zuciyarsa na tafasa dan ya tsani yazo jira duk abinda zaayi masa dole shi  zaa jira karo na farko kenan daya zauna jira jiran ma akan itace zata qaru dashi .” wulakanci da yayi mata yayi mata ciwo, dan ta tsani disgi da wulakanci kamar taja masa tsaki ta fice daga office din sai kuma tayi wani tunani su manyan nan haka halinsu yake kafin kayi nasara akansu dole sai ka kwantar da kai dan haka ta sanyawa zuciyarta hakuri tayi kasa da muryarta da kanta tana wasa da yatsun hannunta "ranka shi dade lokaci na tafiya yana da kyau abani aikin daya kawoni nayi ga kuma lokacin sallah yayi ina buqatar nayi sallah "sake jin sautin zazzakar muryarta ya sanyashi bude idanunshi ahankali tamkar mai tsoron ganin wani abun agabansa  ,ya zuba mata tsumammun idanunshi masu mugun rikitarwa  yana kallon cikin  qwayar idanunta dake d'auke da zara zaran gashi ido itama shi take kallo tana jira daga garesa ". shiru yayi yana cigaba da kallon cikin kwayar idanunta gabansa na wani irin luguden bugu da karfin gaske,kallon da yake wa kwayar idanunta kallon né na sani "jiki a sanyaye ya  nuna mata wata kofa dake manne da office din "ki shiga kiyi alwala  "yana gama fad'ar haka ya juya mata baya .” shiru tayi kafin ahankali cikin sanyin jiki ta juya ta shige toilet ta d'auro alwala ta fito ta tada sallah a natse yana zaune yana kallonta yana waya ,ganin har ta idar da sallah bai tashi ba bare shima  yayi tunanin ya tashi yayi sallar  yasa  tayi zaton ko ya  manta daita acikin office din ne hakan yasa ahankali ta matso kusa dashi ta motsa labbanta"sir abani aikin da zanyi bani da ishashen lokaci da gefen idanunsa ya kalleta a d'age sannan muryarsa ta biyo baya  a dake "kece kika zana ni? muryarta a sanyaye tace "eh nice sir !kinsan ko ni waye ?"shiru tayi har kusan mintuna goma tana nazarin maganarsa sannan cike da girmamawa tace "eh sir ! "Waye ni ?ya sake tmbyrta a dake tamkar bashi yayi maganar ba "kai ne shararren dan kasuwan nan  da kasar nan dama duniya gabad'aya take ji dashi "tana gama fad'ar ya juyo a matuqar fusace ya fuskaanceta yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa "shine dan iskanci kamfanina ya  buqaci yin aiki dake amman kikayi rejecting?ya qarasa maganar a matukar tsawace yana zare mata idanunshi .” nan da nan hankalinta yayi matseefar tashi tayi saurin matsawa baya jikinta na kyarma "aikin banza kawai yanzu haka ke din ba diyar kowa bace amman kin d'auki girman kan tsiya kin d'aura wa kanki nonsense" yana gama fad'ar haka ya mike ya barta tsaye sake da baki "nice nonsense? ta tambayi kanta cike da mamaki jin abinda ya fad'a mata “nonsense!ta sake maimaitawa a fili tana mai jin d’acin kalmar domin tunda take ba’a ta’ba dangantata da kalmar ba .tana kallonsa  ya nufi wani  d'aki tana mai jin wani irin tuttukin bakinciki tare da damuwa mai tarin yawa har ya tura kofar zai shiga sai kuma yaja ya tsaya yana jan tsaki "give me ten minutes " yana gama fad'ar haka ya qarasa shigewa .” runtse  idanunta tayi "wannan kuma wani irin sabon salon wulakanci da 'bata lokaci né ? ya kuwa san me ake kira da zane ?"abu ne da yake bukatar isashen  lokaci "ita bama kanta  take ji ba kamar yaya sadam mutumin daya sadaukar da farincikinsa ya biyota cike da zafin zuciya ta juya zata fita daga office din sai ga mr segun , ya tsaidaita yana cewa  "ina zuwa kuma ?zan wuce ne dan bana tunanin aikin nan zai yuwu "calm down madam  ki samu natsuwa kiyi abinda ya kawoki baqaramin sa'a kika taka ba da mai gida ya bukaci yin aiki dake "yana 'bata min lokaci gashi tare da mijina muke "nasani yanzu me yace ko tunda na fita bai yi magana dake ba ?"Yayi a qarshe  wai na bashi ten minutes ."tayi mgnr kamar zatayi kuka "ok kiyi hakuri ki bashi lokacin dayace kin 'bata sama da awa acikin office din nan sai mintuna goma né kawai zai gagara watakilla ma bazaki yi aikin a yau ba ,zai baki ne kije gida kiyi idan kin gama sai  ki kawo cike da jan hankali ya dinga karfafa mata zuciyarta  dan haka ta cigaba da tsayuwar jiran ATA  ." kusan mintuna goma sha ya d'auka sai gashi ya fito tare da furta "kika ce kice kika zana ni? Kamar tace masa a'a dan taga abun nasa akwai rainin hankali ciki .amman sai ta tsinci kanta da jin tsoro dan haka ta maida kwayar idanunta ta lumshe masa tana wasa da agogon tsarka hannunta wanda ya qara wa zanen lallenta kyau ,lallen yabi da wani shu'umin kallo tun da yake bai ta'ba ganin zanen lallen da yayi masa kyau har ya d'auki hankalinsa ba sai nata yaji kamar ya kamo yatsun hannunta ,ya d'ago idanunshi a natse ya kalli fuskarta nan da nan  idanunsu ya tsarke cikin juna wannan karon sauri cire kwayar idanunta cikin nashi tayi tana mai kawar da fuskarta gefe tare da danne bugun zuciyarta "shi kuwa wani yanayi ya tsinci kanshi ciki mai sarkakkiya da wuyar misaltuwa sakamakon idanunsu da suka sake tsarkewa cikin juna abinda ya lura atattare daita itama tana da jin kai da miskilanci"a natse ya sake bin zanen lallenta da kallo wani irin kallo ta watsa masa gabanta na fad'uwa wanda ta rasa dalilin jin haka ." Ahankali ya samu waje akan  kujerun kushin dake office din  ya zauna batare daya bata umarnin zama ba  "bata zauna ba sai ma idanunta data tsura masa tana kallonsa tana sauke numfashi dan itama taci alwashin bazata yi mgn ba har sai yagaji dan kansa yayi . abinda batasani ba shi  ko ajikin ATA da zasu  kwana  a haka ma  bazai damu ba abinda yasani ne ba zai barta taje koina ba har sai tayi masa abinda yake buqata daga gareta ."ya lumshe tsumammun idanunshi yana jijiga kafarsa d'aya yana jira daga gareta ."a qalla sun kusan minti talatin yana zaune ita da segun suna  tsaye ta kalli agogon dake d'aure a hannunta a karo na kusan biyar a kasan ranta taja qaramin tsaki bata san me ya janyota zuwa wannan aiki ba nan take kwakwaluwarta ta shiga aikin neman mata mafuta ."kafin ahankali ta samo zance zuci"maryama dole ki ajiye komai ki  qarasa gabansa Kiyi masa magana idan aikin nan zai yuwu ayi idan bazai yuwu ba ya sallameki ki kama gabanki tun kafin hakurin mijinki ya qare"da sanyi jiki take qarasowa zuwa inda yake ahankali ahankali har ta iso ta zauna a kujerar dake facing dinsa "wani irin zane  zanyi "? tayi tmbyr cike da sanyi murya "ahankali ya motsa lip's dinsa "ina kayan aikinki ?da hanzari ta bud'e jakar kayan aikinta   ta fito da kayan aikinta tare da janyo kujerar gabanta zata ajiye ta jiyo sautin muryarsa "ba'a nan zakiyi ba” ya fad'a tare da mikewa tsaye "biyoni ! " fitowa sukai daga office din yana gaba tana biye dashi haka ma segun  yayinda gbdy hankalinta ya rabu gida biyu wani yana gurin mijinta wani yana gurin ATA  ."wani office ya shiga daita kai tsaye  gaban wani farin baod yaja ya tsaya tare da jingina jikinsa da bango segun yayi saurin  janyo kujeru guda biyu daya a gaban baod din dazaayi zane  d'aya kuma a inda ATA zai zauna "sir ka zauna ! ya zauna tare da daura kafarsa d'aya akan d'aya jiki a sanyaye  maryama ta zauna  tana jiransa sai daya gama shan kamshinsa sannna ya sallami segu ya fara mata bayani  tana jin ya fara magana ta d'aura hannunta akan boad ta fara fidda kyakkyawar shep din jikin zanen da yake buqata , yana mata bayani tana zanawa lokacin data zana karan hancinta taji wani mummunar tsoro ya shigeta cak ta tsaya ta kasa cigaba da zanen da take ta tsurawa baod din gabanta ido kwaayr idanunta ta zana da hancinta har ma da yanayin jikinta babu abinda yazo zuciyarta kamar zanenta data gani a office din m . malik “ nan da nan gumi ya shiga tsatsafo mata a goshi da karan hancinta.shi kuwa gyara zamansa yayi sosai yana kallon zanen lallen hannunta da yadda take tafiyar da aikinta bai san ya'akayi ba yaji saukar hannunsa akan hannunta yana shafawa ." Cikin gigita gangan jikinta ya kama rawa wanda  yasa ATA ya dawo haiyacinsa sai dai ya kasa d'auke hannunsa ajikinta da kwayar idanunshi wani irin tsoro da matsanancin firgici ATA  yaga ya bayyana afuskar maryama ,yayinda zuciyarta ta shiga bugawa da karfi numfashinta ya soma barazanar d'aukewa, cikin sanyin jiki ta sabule hannunta cikin bacin rai  tace "meye haka ?"dan allah aiki nazo yi banason irin wannan wasan iskanci  mai barazana ga rayuwata wannan ya zamo karo na farko da qarshe karka sake kuskuren sake kai hannunka jikinta "ta fad’a tana jan tsaki" ajiyar zuciya ya sauke tare da kafa mata tsumammun idanunsa cikin sayin murya yace "look at me “ta kallesa Kmr yadda ya buqata  babu wasa acikin kwayar idanunshi   "Kinga nayi miki kama da dan iska ?sosai kuwa dan gashi naga alama daga zuwa aiki sai ka bige da kai hannunka jikina batare da kayi laakari da ni din matar aure bace ko kuwa budurwa bace ".hakan nan yaji ya tsinci kanshi da adduar allah yasa single ce ba matar aure ba  ya sake kai hannunsa tsintsiyar hannunta tayi saurin zare hannunta har agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunta ya zame cikin nashi “wai meye haka dan allah nifa matar aure ce kuma tare da mijina nazo aikin nan “ta fad'a hankalinta a matukar tashe shiru yayi yana qare mata kallo qirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin  karfi wanda baya jin haka akan kowace mace sai akan mafarkinsa.” ahankali ya motsa labbansa "ko zan iya ganin fuskarki ?"ya tmbyeta yana qara gyara zamansa "no !ta bashi amsa a matukar tsorace ya sauke numfashi tare da mikewa tsaye ta sake ja baya tana cewa "karka matso kusa dani domin bazan ta'ba kasancewa cikin wawayen mata masu cin amanar mazajensu ba  ganin tana nema ta fice daga hayyacinta ya sanyashi kamota  hadi da zaunar da ita "lokacin daya kamota wani irin socking ne ya ziyarci zuciya dama gangar jikinsa nan take bugawar da zuciyarsa take ta qaru fiyye da kaida sai dai ya kasa magana a fili sai a zuci "ki natsu wallahi babu abinda zan miki ni kaina bansan meke damuna ba yau , tun da kika kasance tare dani naji komai nawa ya sauya .” Yayi shiru tare da tsura mata ido ita kuwa banda bugawa babu abinda zuciyarta keyi, neman hanyar guduwa take daga garesa ."yayinda wasu irin hawayene masu azabar zafi suka taru a kurmin idanunta "wallahi ka cuceni tun da nake babu wani nmj daya ta'ba kai hannunsa jikina tun ina matsayin budurwa sai yau dana kasance mallakin wani  tana gama fad’ar haka ta   fashe da wani irin kuka "okay ki zauna ki qarasa min aikina na sallameki and ki yafe min bisa kuskurena kafin ya gama mgnrsa har ta soma tattara  kayan aikinta ta zuba cikin jaka ta fice da sauri ."da sauri ya fito ya  biyota yana kiranta "ke!!! "ita kuwa da sauri sauri gudu gudu ta shiga lift ta danna grand segun ne ya fito da sauri sakamakon jin sautin muryar mai gidansa , cikin gigita segun yace sir meke faruwa ne ?"karka bari yarinyar nan ta wuce  ka tsayar min daita !ka tsayarda ita segun amman ina cikin kankani lokaci maryama ta sauka kasa tana goge hawayen fuskarta cike da tashin hankali ta nufi inda motar  yaya sadam yake a pake jikinta na wani irin kyarma ta bud'e ta shiga ta zauna kallo d'aya yayi mata ya fahimci tana tattare da damuwa nan da nan ya rud'e ya shiga jera mata tambayoyi "ka taimakeni  yaya sadam ka bar garin nan dani akwai matsala "wacce irin matsala ?zan maka bayanin komai idan mun isa gida daga haka bai sake cewa komai ba yaja motarsa a guje suka fara qoqarin ficewa koda segun ya fito har motarsu ta fice daga ma'aikatan ." Wani irin gudu yaya sadam ke falfalawa akan titi yana cikin gudu ya hango wasu motoci gudu uku abayansu suna biye dashi idan ya rage gudu suma sai su rage gudu haka idan ya qara gudun motar zasu qara "maryama kamar ana binmu ki fad’a min meke faruwa ? ta kasa magana kawai ta fashe masa da kuka dan bazata iya fad'a masa abinda mai kamfanin creation yayi mata ba ,ya zama abun kunya gareta ace ta fad'a masa wani kato ya ta'ba mata jiki ya zai dauketa ina yarda da yayi mata ?"kuka ta cigaba da yi shi kuma yana falfala gudu akan titi shi kansa kana kallonsa kasan a matukar tsorace yake sun yi tafiya mai dan nesa sannan suka nemi motocin uku dake biye dasu suka rasa sai daf daa zasu fita daga ogun state kawai sai ga  motocin guda uku sun  sha gabansu."cak yaya sadam yaja burki ya tsaya cikin tsananin fargaba wasu tika tikan murd'ad'd'un mutane suka shiga firfitowa daga cikin motar d'aya bayan d'aya har suka fito gaba d'ayansu sanye da kaki wanda ke nuna alamun sojojin nigeria ne wani irin matsanancin tsoro da firgici ne ya kama marayam tayi saurin riko hannun yaya sadam gam cikin nata jikinta na kyarma shima ya riketa gam   bai yi tunanin ko yan fashi da makami bane sakamakon kakin dake sanye ajikinsu zuciyarsa tafi bashi wani abu dabam ,mutun uku daga cikin sojojin suka qaraso da sauri suka bugi kofar motar da karfi batare da 'bata lokaci ba kofar ta bude basu tsaya wata wata ba suka fito da yaya sadam tare da buga masa bakin bindiga nan take ya zube kasa .” maryama ta saki qara mai sauti ta fito ta durkushe gabansa cike da matsanancin tsoro yaya sadam ya janyota zuwa jikinsa ai kuwa ta kamkamesa dan gabad'aya a tsorace take hawaye né ya soma bin kuncin maryama cikin sheshekar kuka maryama ta soma magana "bayin Allah laifin me mukayi maku ?dan Allah karku cutar da ni da mijina ,dan allah ku barmu mu wuce tunda nasan bamuyi maku laifin komai ba "ke ce bakiyi mana laifin komai ba amman shi wannan bakin munafikin yasan abinda yayi mana "inji cewar daya daga cikinsu da sauri maryama ta tsurawa yaya sadam idanunta  tana kallonsa "wai kai dan rainin wayo ko ?mu zaka rainawa hankali ?".a d'an rud'e yaya sadam yace "Nifa duk ban fahimceku ba hasalima ban san laifin da nayi maku ba ,su waye ku ?meye hadina daku ?laifin me nayi maku ?ya jera masu tambayoyin yana sake riko maryama jikinsa "kai karka nemi ka rainawa kanka hankali dan ubanka kayi tunani laifin daka aikata acikin satin nan  wanda kai kanka  kasan dole zaa iya bibiyarka?". yaya sadam yayi shiru yana nazarin maganr  shi dai asaninsa bai aikatawa kowa laifin komai ba baya ga auren maryama da yayi "har kusan minti biyar yaya sadam bai ce uffan ba yasa suka cigaba da magana "me taurin kan tsiya kawai  amman tunda baka tuna ba idan kaje lahira zaa maka bayani dalla dalla akan taurin kan da kayi ,kai jojo ku daukosa mu aikasa lahira yadda yayi taurin kai dan son more duniya bazai zauna a duniyar ba "nan da nan suka rufe masa   ido da bak'in kyalle ,suka d'aure masa hannayensa duka abayansa kafafunsa ma a d'aure ,suka rufe masa baki suka ciccibosa suka watsa shi acikin mota "itama  yarinyar kuyi mata kamar yadda kuka masa ku sata acikin mota ku had'a daita batare da 'bata lokaci ba aka rufe fuskarta aka tasa keyarta cikin mota tunda tashiga motar take rutsa kuka mai ta'ba zuciya tare da kiran sunan Allah yayinda yaya sadam yasa hannuwansa duka ya dafe goshinsa yana zurfafa tunaninsa alokacin da motocin suka karya kwana cikin wani kungurmin  daji mai cike da duhu da ban tsoro suna sharara gudu." tunanin duniya yaya sadam yayi amamn iya tunaninsa bai ga wanda zai iya masa haka ba  idan safiya ce yasan baa akansa zata huce ba sai dai akan maryama tunda tasha fad'a masa muddin taganta sai ta aikata lahira ."nadiya kuwa yasan kwata kwata bazata masa haka ba shi kuwa wa yayiwa laifi ?"idan ma laifi ne to sai dai akan auren maryama da yayi ne to waye wanda zai masa hk ?bai samu amsar tambayarsa ba yaji motocin sun ja wani irin burki sun  tsaya a daidai karshen dajin tare da bubbud'e kofofin motocinsu a zuciye, na karshen ne ya fito rike da kwalar rigar yaya sadam wanda   babu halin yin kwakwaran motsi ballantana yasamu damar yin ihun ceton ransa da'ake barazanar raba shi dashi, ahankali suka shiga jansa a k'asa suna tafiya dashi  cike da tsansar rashin imani  , wanda kallo daya zaka  masa kasan a rikice yake d'aya daga cikinsu ya rike hannun maryama ." Basu tsaya akoina ba sai a bakin wani katon rami suna huci "ku binnesa da ransa jin haka yasa maryama ta rikice ta gigice tashiga wage wage tana kiran sunan yaya sadam "dan girman allah karku kashesa karku binnesa da ransa gara ku kasheni wallahi banason na rasashi yana da matukar mahimanci arayuwata na bada rayuwata fansa, gara ku dauki raina ku barshi dan Allah karku kashesa duk wani abu da zaku masa kuyi min ni daman nafi bukatar mutuwa da rayuwata dan bana jin dadin rayuwar nan na rasa komai karku bari na rasa mijina tausayinta ya kamasu "d'aya daga cikinsu ya jawosu gefe yace "me kuka ga zaa yi ?"ya tambayesu "kar mu batawa kanmu lokaci wajen tausayi mu cika aikin daaka ba mu "shikenan a wuce gurin .” aiko suka dauki yaya sadam suka jefa cikin rami suna shirin jefa maryama mutun daya acikinsu wanda shine yafi jin tausayin maryama yace mu barta tunda daman shi kadai aka bamu aiki "okay! suka amsa. a matukar gigice take batasan ya’akayi ba ta zare kyalen da suka rufe mata ido dashi tana gama bude idanunta yaya sadam dinta ta gani acikin rami suna zuba masa kasa zuciyarta ce ta tsaya cak ta daina aiki a lokaci har suka rufesa da ransa ." Bayan sun gama suka hau jijigata a gigice ta dawo haiyacinta idanunta na zubar da hawaye wani razananniyar qara ta saki da karfi tana kiran "ina mijina yake ?idan har kun kashesa ku had'a dani ku kashe  dan allah karku barni a raye dan bazan iya rayuwa babu shi ba haka ma mahaifiyarsa ." numfashi suka sauke atare  "aikin gama ya gama yarinya tuni mijinki mai taurin kai yana cikin nan suka nuna mata inda suka binnesa, an gama da  labarinsa sai dai uwarsa ta haifi wani idan an sake haifosa a duniya bazai sake kinjin magana ba "ai tana gama jin maganarsu numfashinta ya soma barazanar d’aukewa "me yasa ?me yasa zaku masa irin wannan hukuncin inna lillahi wa inna ilaihi rajiun me yasa zaku kashesa tayi taku biyu zata isa inda suka binne mata miji kafafuwanta suka gagara daukarta ga wani irin nauyi da kanta yayi idanunta suka fara rufewa jiri take gani nan take ta zube kasa sumammiya ." Mmn Sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 26    Ran ATA a matukar 'bace yake zaune acikin jirginsa yana  tunanin maryama ,wani irin ciwo yake ji a zuciyarsa dan bazai iya misalta  yanayin bugun zuciyarsa ba ,ga wani sara da kanshi ke masa  har baya iya bud'e idanunshi sosai yayinda kowani second 'bacin ransa na sake nunkuwa wanda baya raba d'ayan biyu damuwar  maryama  ce bai san dalilinsa na kai hannunsa jikinta ba ."mai yasa yaji sauyi ajikinsa adalilin sake d'aura kwayar idanunshi akanta ?"mai yasa yaji yana buqatar ganin fuskarta a zahiri ? yana jin wani irin sauyi akanta lallai yana buqatar ganin halittarta a zahiri zuciyarsa ta amsa masa kuwan haka ." da wannan tunanin ya isa gida alokacin da magariba ta kawo kai .jirginsa mai saukar ungulu na gama tsayawa a haraban gidansu rai a 'bace yake tattaka matattakala yana qoqarin saukowa , kai tsaye ya shiga bangaren mami sosai yake jin damuwa acikin zuciyarsa qoqarin danne damuwarsa yayi dan kar hankalin mami ya tashi sai dai kallo d'aya  tayi masa ta fahimci akwai damuwa atattare dashi ."          "muryarsa a kasalance ya gaishe da mami ."kamar ko yaushe ta amsa masa tana mai tsura masa kwayar idanunta kamar wacce taga wani  sabon halitta ,cike da kulawa tace "sannu da zuwa adamcy ya hanya ka dawo lafiya ?da sauri ya amsa mata da "lafiya !"yana qoqarin hayewa samansa  hannunsa d'aya soke acikin aljihun wandonsa .bayansa tabi da kallo "shigowarsa cikin wannan yanayin yasa duk mami ta d'an rikice kasa samun kwanciyar hankali tayi ,cike da tashin hankali ta mike tsaye tabi bayansa . ahankali ta tura kofar parlour'nsa ta shiga duhu falon  dan haka ta kunna wuta nan da nan haske ya haskaka koina a parlour'n sai dai bata gansa ba dan haka ta nufi hanyar bedroom dinsa ta shiga nan ta iskeshi tsaye ya jingina jikinsa da bango d'akin yayi sama da kanshi  hawaye ne kwance acikin  idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke tafarfasa ya rasa meke masa dadi arayuwarsa bai san ta ina zai fara ba ,komai ya rigada ya tsaya masa gabad'aya baya jin dadin rayuwarsa  ,ya kasa fahimtar kansa ko kuma yace yau tazo masa da abubuwa da yawa wanda duk tarin damuwa ne akan wanda yake ciki ya dinga jin kamar ya kashe kansa ya huta da rayuwar da yake ." lumshe tsumammun idanunshi yayi sai ga hawaye sharrr na bin kuncinsa "adamcy nah ! ".mami ta kira sunansa cikin tsananin tashin hankali har jikinta na rawa . amatukar firgice ya tsaida kwayar idanunshi dake cike da ruwan hawaye  akanta qirjinsa na wani irin dokawa da  sauri dan bai ji motsin shigowarta ba sai sautin muryarta wani irin zazzafan numfashi ya sauke yana sake maida kanshi sama tare da ciro hanky ya shiga d'auke hawayensa"lafiyarka kake zubar da hawaye adamcy ?ta tambayesa cikin tsananin tashin hankali dan duk abinda zai sashi zubar da hawaye baqaramin abu bane  da muninsa ya wuce misali. shiru yayi ya kasa magana dan bai san me zai fad'a mata ba "kayi min magana mana  adamcy dan kasa har zuciyata ta fara tsinkewa." da yatsan  hannunsa  ya nuna mata daidai saitin zuciyarsa dake bugawa fiyye da kaida ."sake matsoshi tayi sosai tana cewa "meke damunka "?"zuciyata sweet.."   yana kai wa nan yayi shiru ya kasa cigaba da maganar idanunshi na sake cikowa da ruwan hawaye"me ya samu zuciyarka ?" ta sake tambayarsa hankalinta na qara tashi "I don't know what's wrong with me sweetheart amman dai nasan  zuciyata kullum ciwo take min"."inna lillahi wa inna ilaihi rajiun " allahumma rahmataka arjun fala takilni ila nafsiy d'arfata'ai wa aslihli shahni kullahu la ila a illa anta "abinda mami ta shiga furtawa kenan tana sake maimaitawa " i know something is wrong with my heart wallahi sweetheart akwai ciwo  mai zafi acikin zuciyata wanda zai iya kasheni nan kusa .." nan da nan fuskar mami ta qara sauyawa  hankalinta a matukar tashe tace "ka dinga sausautawa kanka adamcy da yawon tunani ,ka dinga addua akan duk abinda ya dameka  addua tana canzawa bawa qaddararsa kuma tana saka natsuwa acikin zuciyar bawa "numfashi ya sauke da karfi yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa ,magana yake son yi amman zafin da zuciyarsa keyi ya hana shi cewa uffan "kasamu natsuwa adamcy ka dinga furta wannan adduar zaka samu natsuwa da sausauci a wajen Allah zai yaye maka dukkanin damuwarka "allahumma rahmataka arjun fala takilni ila nafsiy d'arfata'ai wa aslihli shahni kullahu la ila a illa anta ahankali ya sauke idanuwanshi ya tsura ma mami  kawai yana kallonta cikin yanayi na tsanani  damuwa "ka sani idan wani abu ya sameka nice farkon wacce zata fara shiga damuwa ga kuma d'an  cikin jikin maryam wanda bamu san abinda zata haifa ba karka bari muyi maraicinka. adamcy  kasan yadda nake sonka  idan na rasaka zan shiga damuwa a kullum adduata na mutu na barka  a duniya ba ka mutu ka barni ba tunda ta fara magana bai ce mata  uffan ba sai ma ciro wayarsa da yayi ya soma neman layin likitansa  muryarsa ce ta katse mami daga maganar da take masa ahankali yake magana tamkar mara lafiya "doctor kazo ka dubani please ".daga haka bai sake cewa komai ba ya katse kiran d'akin yayi tsit tamkar babu mutane acikinsa ." Ahankali ya soma d'aga kafafunsa zuwa Kan gado ya fad'a ya kwanta flat ransa duk babu dadi yayinda idanunshi na kallon saman d'akin babu abinda yake gani sai kwayar idanun maryama da yatsun hannun ta da sautin zazzakar muryarta mami tazo ta zauna kusa dashi  tana daura hannunta saman kansa tana masa sannu "bayan mintuna  shabiyar sai ga doctor ya shigo tare da sallama tashi yayi ya zauna ya jingina bayansa da abun gado yana sauke numfashi da kyar tare da yiwa doctor  bayanin yadda yake ji batare da 'bata lokaci ba doctor ya fara masa gwaje gwaje  bayan doctor ya gama yayi masa allura sannan yace  "ranka ya dade jininka ne ya hau kad'an yana da kyau  ka dinga saukakawa kanka wasu abubuwa dan zuciyarka na bukatar hud'u yanzu dai nayi maka allurar bacci in sha allahu kana tashi zakaji daidai Allah ya baka lafiya ya ajiye masa magunguna yace zai  wuce ."mami tayi masa godiya adaidai lokacin da doctor ke had'a  kayansa yayi mata sallama ya wuce ." "Ka tashi kayi sallah magriba kafin bacci ya d'aukeka sannan me za'a kawo maka coffe ko tea "any one sweetheart." ya furta tare da mikewa da kyar ya shiga bathroom ita kuma mami ta fita kawo masa coffe  dan tasan shi yafi bukata wanka ya fara sannan yayi  alwala ya fito  ya cire kayan jikinsa ya canza zuwa jallabiya brown colour mai ratsin baki ya isa inda abun sallarsa yake ya  gabatar da sallah bayan ya idar ya koma Kan gado ya kwanta lamo tare da janyo bargo ya rufe jikinsa koda mami ta dawo d'akin ATA na bacci ta zauna gefensa tare da zuba masa idanunta tana jin wani irin qaunar d'anta na ratsata bata iya dogon fushi dashi hakazalika bata son ta rasa shi. hawaye ne ya fara bin kuncinta ji take a duniya data rasashi gara ta rasa komai dan idan ta rasashi ta ina zata cigaba da rayuwa?" ina bazata iya ba bazata iya jurar rasashi ba gara ita ta bar duniyar tun kafin taga mutuwarsa ahankali ta mike tana goge hawayen idanunta ta qarasa ta rage masa karfin ac sannan ta canza masa wutar d'akin zuwa mara haske ta duka daidai  fuskarsa tayi masa addua sannan ta fita daga d'akin ." Washgari  tun da yayi sallah ya koma bacci har karfe goma   bai tashi ba yana kwnace yana sharar bacci shigowar mami yafi sau uku dubashi yana bacci sai dai ta kalli   fuskarsa  ta fita sai wajen shadaya da  wasu mintuna ya tashi hanyar bathroom ya nufa ya fad'a yayi  wanka ya fito yana  goge sansar jikinsa ya sanya kananan kaya masu matukar kyau he look very attractive kullum ka kallesa qara kyau yake ya d'auki kwalbar turare yana feshe jikinsa  yana fesa turare kwakwaluwarsa na tunanin maryama da sauri ya ajiye kwalban turaren hannunsa ya qarasa inda ya ajiye kayansa na jiya daya cire ya dauki dogon wondonsa ya shiga laluba wondon cikin kankanin lokaci ya ciro agogon sarkarta .yayi shiru yana kallon agogon yana ganin tsinysiyar hannunta aciki "mai yasa zuciyata ta damu akanki ? zuciyarsa tace "kasani ko ubangiji ne ya turo maka ita cikin rayuwarka da wata manufa a boye kayi duk yadda zakayi tayi aiki akarkashinka sosai ya dinga jin damuwa akan abinda yayi mata abu ne da bai tabayi ba .wai ya kai hanunsa jikin wata mace da sunan ta burgeshi ya dauki kusan mintuna goma yana kallon agogon tsarkar sannan ya bud'e durowarsa ya jefa ciki ya fito yana taku . " cike da isa yake taka step, tun daga kan step yake jiyo sautin muryar baba qarami yana tafiya da kyar har ya sauko kasa ya tarar da mami zaune a inda ta saba zaman a parlour'n gabanta kuma baba qarami ne zaune yana magana cikin tsananin fushi tunda yayi masa kallo d'aya ya dauke kanshi bai sake kallon inda suke ba ya wuce dining ya dibi abinci da kanshi ya a zauna akan kujerar dake kallon step bayansa kawai zasu iya hangowa haka zalika duk abinda suke fad'a yana jinsu bayan ya gama cin abinci ya d'aga kanshi yana kallon agogon dake manne a parlour'n dake walwalin haske karfe 12:00 na safe ne yanzu mikewa yayi ya qarasa  gurin mami yace "sweetheart ni zan fita mami tace "kai da baka da lafiya ina kuma zaka ka dinga hutawa dan Allah ?" numfashi kawai ya sauke batare da yace komai ba "ka zauna akwai maganar da babanka yazo dashi shiru yayi yaki zama "banason musu kayi abinda nace "a natse ya samu waje ta zauna still bai kalli inda baba qarami yake ba bare ya gaishesa "magana ce yazo daita akan hindu me kasani akai ?zuciyar ata a dake ya fad'a mata komai game da abinda ta aikata ." baba qarami ya kalli ata yana jin haushi irin haushin da mutun zai iya kashe mutun "na dauka ko wani ka ga yayiwa hindu haka sai inda karfinka ya qare kuma zaka taimaki rayuwarta amman wulakanci ka bar min 'ya a tsare har tsawon watani sannan aka wuce daita gidan yari bancin na tashi tsaye da haka rayuwarta zata qare . tsakanina da kai adamu  allah Ya isa ban yafe maka ba duniya da lahira "kayi hakuri baba qarami duk abun bai kai haka ba zai sa a sakota in sha allahu "wani irin kallo ata yayiwa mami ta juyo ta kallesa a tsanake tace "me yasa kayi haka adamcy ?dokarki nabi kikace a dauki mataki akan duk wanda yayi yunkurin kashe miki maryam ko ba haka ba ?mami tayi shiru tana dubansa sam bashi da tsoro akan komai "naji amman kasa a sakota bana jin ma itace zata aikata haka "kiyi hakuri sweetheart babu ta yadda zaayi na saka baki saboda abinda ta aikata mummunar laifi ne kuma ta amsa da bakinta ta aikata "a gidan ubanka ta amsa haka ?" "mugun kawai  mai mugun hali  ni nasan hindu bazata aikata hakan ba sai dai idan azabtar daita akayi yasa ta  amsa laifin da ba nata ba gefen bakinsa ya ciza  da karfi "nifa duk abinda zaa fad'a akaina ba damuwata bace idan kuna da hujjar da zata wanke kanta tayi ,ku kuma ku sake shigar da qara kotu amman ni Adam bazan saka baki a fito da tantiriya yar tasha irinta ba." tayi laifi kuma ta amsa laifinta dole hukuma ta hukuntata ni na gama magana sweetheart ko zan iya tashi ?"daga baba qarami har mami suka zuba masa ido suna kallonsa  ranshi fess ya mike yayiwa mami sallama ya wuce yana fita ya iske masu tsaronsa a inda suka saba tsayawa suna ganinsa suka qaraso da sauri cike da girmamawa suna gaishesa atakaice ya dinga amsa masu batare da bata lokaci ba aka bude masa bayan mota ya shiga suka bar gidan a can parlour'n mami kuwa hakuri kawai take bawa baba qarami tana tabbatar masa lallai hindu zata fito ya bar komai a hannunta da kyar ta samu ya wuce sai dai kallo daya zaka masa kasan ransa a bace yake kuma zai iya aikata komai akan adam ." ***** Bangaren maryama kuwa har karfe goma na dare babu su babu labarinsu,  aunty da umma da habib da  sauran yanuwan ummah wadan da suka zo biki da dangin mahaifinsu da basu wuce gida ba duk suka damu sukai ta neman layinsu  amman shiru ga dai wayoyinsu yana ringin amman ba d'agawa nan fa hankalinsu ya tashi matuka zuciyarsu ta fará tsinkewa gabad'aya suka taru acikin parlour'n umma cikin jimami da tashin hankali ."Allah sarki umma duk yadda take jin mummunar faduwar gaba da tsinkewar zuciya amman sai ta dake ta  kasa nunawa kowa damuwarta da yanayin da take ji sai ma ta dinga kwantar masu da hankali tana cewa "babu komai wata killa yanayin aikin ne ko kuma ababen hawa né sukai yawa a hanya "haka suka kwana zaune cikin tashin hankali da zullumi ." washegari kuwa tun da asuba fari habib da a bokinsa faisal suka d'auki hanyar ogun state kasamcewar duk inda maryama zata aiki tana tura masa address gabad'aya habib baya cikin natsuwarsa ji yake kamar zuciyarsa zata buga hakan ne ma yasa sam baya ganin gudun da motar tasu take akan titi  har ma yaji kamar su fita su canza wata motar kamar bazasu kai ba sai gashi sun karaso jikinsa na tsuma kamar wanda ake zubawa ruwan zafi suka dauki hanyar  ma'aikatan isarsu ke da wuya  aka sheida masu sunzo amamn tun a yammacin jiya suka wuce cikin tsananin tashin hankali habib ya shiga  kiran number aunty kira d'aya ta dauka tana kiran sunansa nan dai habib ya sheida mata komai tunda  aunty ta kira sunan habib idanun ummah ke kanta tana jiran ta gama wayar taji mai zata fad'a ganin yadda ta fashe da kuka tana salati  yasa ummah ta dawo kusa daita jikinta na wani irin rawa   "balkisu meke faruwa mutuwa sukai ko me ? "Cikin muryar kuka aunty tace "ummah wai tun da yammacin jiya suka baro kamfanin salati ta saka tana addua tare da karfafa zuciyarta data aunty "karki damu balkisu babu abinda zai samesu koma menene in sha allahu Allah zai kawo masu mafuta ta fad'a tana share hawaye "gsky ummah ina ji ajikina akwai wani abu dake faruwa dasu." numfashi ummah ta sauke cikin karfafa ma aunty zuciya "haba bilkisu ki daina wannan tunani kisa aranki babu abinda zai samesu "Allah yasa amman tun jiya da yammaci suka baro kamfani amman har zuwa wannan lokacin babu su babu alamunsu  "ke dai kiyi masu addua kawai  ta fad'a cike da tausayawa kanta dan ita kanta tana ji ajikinta akwai wani abu dake faruwa dasu sai dai tana fatan ya zama alkhairi arayuwarsu gabad'aya."ta mike ta shiga dakinta ta zauna cikin tsananin tashin hankali hawaye ne ya dinga zuba daga idanunta ahankali idanunta ya sauka akan frem din hoton sadam dake ajiye akan qaramar durowarta yana sanye da kananan kaya ya daura rigar sanyi akan kayan idanunshi manne da bakin glass ,tayi shiru kawai tana kallonsa kallonsa take saboda shi kadai ne ya rage mata a duniya  bata da uwa bata da uba bata da miji yanzu idan wani abu ya samesa dole zata shiga damuwa ta qarasa zancen zuci tana fashewa da kuka mai ban tausayi "in sha allahu bazan rasaku  ba sadam da maryama ina maku  fatan alkhairi a duk inda kuke Allah ya dawo mun daku cikin koshin lafiya ." suna nan zaune cikin tsananin jimami da tashin hankali har yamma sai ga habib da abokinsa ajigace suka karaso gida  sakamakon yanayin damuwar da suke ciki cikin tashin hankali aka kira baba gali da sauran yan'uwan dangin mahaifinsu cikin kankani lokacin suka hallara dan daman suna bangaren aunty hassana .bayan sun gama jin komai  suka fara zuba  ruwan maseefa hajiya fatima tace "ai duk  abinda ya faru laifin umman sadam ne dan itace ta basu gudunmuwa tafiya , inda take shiga batan take fita ba  nan da nan sauran yan'uwa suka kama ita dai ummah shiru tayi kawai tana karanto duk adduar datazo bakinta ita yanzu batasu take ba yadda ya'yanta zasu dawo gareta take ."yadda suka wuni jiya cikin tashin hankali haka suka wuni yau din ma dan har karfe 12:00 na dare ba labarinsu ummah tace kowa yaje ya kwanta aga zuwa gobe ."washgari baba gali da habib da sauran yanuwa maza suka bazama nemansu har ogun state din aka sake komawa sai dai babu wani labari duk hankulansu a tashe yake aunty kuka kawai take ummah kam tayi dauriya habib ma kuka yake yana kiran sunan maryama da yaya sadam abun gwanin ban tausayi ." bangaren aunty salma kam abun yayi mata dadi fiyye da tunanin mai karatu ,dan adduar mutuwa ma ta dinga masu ,allah yasa mummunar hatsari suka samu a hanya "burinta daman maryama ta bar duniya ko kuma tayi rayuwar kaskanci ko zama babu aure. sai gashi burinta ya cika  batare da ta 'bata kudinta ba ,tana zaune baba gali ya shigo ya tsaya akanta "salma ina fatan dai babu hannunki cikin rasa sadam da maryama ?wani irin kallo ta watsa masa "idan da hannuna me zai faru ?Aa to gsky ni dai babu ruwana kuma muddin da hannunki Kiyi maza kisa a dawo dasu "gsky a wasu lokutan sai naga kamar kana bin bayana amman kuma wani lokacin sai naga kana nuna min wariyar launi ,kai yanzu meye damuwarka dan an nemesu an rasa kai daya kamata kaji dadi kayi farinciki an nemesu an rasa maryama bazata yi rayuwar jin dadi a gidan ba zata bar ya'yanmu suyi rayuwarsu cikin jin dadi  ko da yake  shi kanshi yusif din yanzu mun rasa gane kanshi ko shekaranjiya da suka zo daurin aure da abbansa bai leko inda muke ba da alamun aikin daakayi masa ya fara barin jikinsa sai an sabanta wani sabo  ". "ni yanzu ba wannan bane damuwata ki fad'a min gsky da hannunki a rashin dawowar su gida ko babu hannunki ciki ?"ta sosa idanunta da hannunwanta duka tace "babu hanuna !"to amman ai shekarajiya naji kina waya da malaminki kina cewa ayi duk yadda zaayi a salwantar da .."kaga  dakata daka ji ina magana cewa nayi a salwantar dasu duka ko maryama  ?to ai ni ko maryama ma bana son ta rasa rayuwarta bare kuma sadam "tsaki taja tana turo masa baki "ai daidai ne ma idan  sadam ya mutu idan bakasani ba bari na fahimtar da kai, idan sadam ya mutu kai ne zakaji dadin rayuwarka dan duk wani abu daya mallaka zai zama naka halak malak kai da sauran yanuwanka hassalima naka ne zai fi na kowa yawa tunda bashi da magaji ,mahaifiyarsa ce kawai ita kadai ranta kuma bazata gajesa ba "kinji zaki sake lalata komai ni dai bana son ran kowa ya salwanta a hannuna ".yana gama fad'ar hk ya fice tabi shi da kallon kaskanci tana ta'be baki "ina ganin shima wannan sokon sai nasa an gama min dashi gabad'aya na huta tai murmushi "wallahi ina farinciki da rashin dawowarsu allah yasa ko gawar su kar agani ." Maryama kam cikin wani jahili gida su jojo suka nufa daita a sume can wajen gari a tsakanin lagos to ile ife , gida ne na sirri wanda ba kowa yasan dashi ba gida ne da mai gidan ya gidana domin taronsa na sirri ko kuma duk sanda zai holewarsa ko kuma wani meeting sannan yana ajiye mahimman abubuwansa agidan ,gida ne mai hawa  daya  kuma   agyare  yake babu abinda babu acikinsa najin dadin rayuwa gida ne wanda babu wanda zai san an shigar da mutun sai su da kansu idan sunyi raayin asani ." a babban parlour'n sukai masauki tare da wanda ya basu aiki shima kuma ba gidansa bane gidan abokinsa ne ya amshi key a hannunsa  kai tsaye ya nufi bedroom suka biyosa da maryama kan  wani makeken bed din dake dakin ya nuna masu suka shimfideta "aikin ku yayi kyau sosai fa .gabad'aya suka kwashe da dariya shikenan an kashe boss kowa ya huta sosai kuwa suka amsa masa atare tsaye yayi yana kallonta yana sauke numfashi yana lashe lip's dinsa "kusan wani abu ?gabadaya suka girgiza masa kai "da alamun yarinyar nan ta shiga comer?nima abinda na fahimta kenan "idan dare yayi ku dawo ku dauketa ku bar nan daita domin bata da wani sauran amfani agareni , ku dauketa ku kaita duk hospital din da kuka ci karo dashi amatsayinku na sojoji bazaayi wani bincike akanku ba, kuce kun tsinceta ne a hanya cikin wannan yanayin ."an gama!" zuwa gobe zakuji alert dina "okay babu matsala ." Da misalin karfe goma ba daren ranar mutun biyu acikinsu  suka fitar da maryama wacce bata san halin da'ake ciki ba suka nufi wani hospital daita yadda akace suyi haka sukai suka ajiyeta da wayarta da jakarta suka qara haba taimakon gaugauwa aka fara bata sai dai har zuwa washegari bata farfado ba har sanda aka kira number number wayarta suka dauka tare da sheidawa wanda ya kira halin da'ake ciki ." Kallo daya zaka yiwa su ummah ka tabbatar da cewa baa cikin nutsuwa walwala da kwanciyar hankali suke ba, tunda suka duro  hospital bayan wayar  da  sukai da  ma'aikatan hospital din ,daman kuma tun ranar farko da tafiyarsu sadam  din basu sake samun isashen bacci da  nutsuwa ba har sai da suka daura kwayar idanunsu akan maryama "me ya sameta haka da har ta fice hayyacinta bata gane kowa?,me ya kawota asibiti "ina sadam da suka ganta ita kadai kwance rai hannun allah? kamar kar su zo ta fara  sambatu tana kuka tana kiran sunan yaya sadam tana fad'ar irin abinda akayi masa aunty   Kuka ta fashe dashi cikin tsananin tashin hankali tana bubbu qasa tana fad'in "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "dan  allah karku kashesa   dan Allah ku fito min dashi daga cikin rami  ,su waye suka sakaku wannan aikin ku fad'amin  wanda ya sakaku zan mika masu  rayuwata dan bana son na rasa yaya sadam .wannan mummunar kissar dani yafi dacewa  bada bawan Allah kamar shi ba dan Allah ku fito min dashi "tana ihun  fad'ar haka sai taji anfasa wani razanannen kuka akanta  mai kukan tana fad'ar "lahaula wala kuwwata " me ya samu sadam shikenan kin kaishi an kashe mana shi"inji cewar aunty hassana ummah kam kalmar  innalillahi wanna ilaihi raji'un  kawai take furtawa "wannan yarinya me yayi miki da zaki sakamasa da wanna muguwar sakayya."? farkawa maryama tayi ta ganta akan gadon hospital cikin yan'uwanta dana  ummah ,ummah  ta riko hannunta cikin nata tana mata sannu aunty kam kuka kawai take tana furta adduaoi, cikin haka  doctor ya shigo ya sallamesu gabdaya domin  duba jikin maryama sai bayan daya fita suka dawo dakin suka cigaba da zage zage har sai da ummah ta dinga taka masu burki , duk wanda zai yi magana sai ummah ta hana tare da cewa  yaje waje maryama na bukatar hutu a qarshe dai daya bayan daya suka fice sai daga baya suka dawo har dare babu wanda ya sake cewa komai  sai da irin kallon da suke binta dashi babu sausauci ."maryama  dake kwance cikin tsananin tashin hankali ta zuba ma ummah dake  zaune a gefenta ido tana dubanta ,itama umma ita din take kallo duk ta fita haiyacinta yadda idanunta suka kunbura sukai wani irin girma sun bata tsoro matuka  yayinda gabad'aya fuskarta tayi jajur saboda kuka ahankali ummah ke mata nasiha tana tofa mata addua wani irin yanayi maryama ta shiga alokacin da idanunta da kwakwaluwarta suke sake hasko mata komai daya faru ." a natse ta dinga bin kowa dake gurin da ido sai dai taga wani irin mugun kallo suke mata zuwa can taji aunty hasana na cewa "ji yadda take bin mutane da kallo wannan yarinyar fa muguwar munafuka ce dan allah tashi ki fad'awa mutane inda kika kai mana d'anmu daga rakiya ai wallahi baki isa ba sai kin fito mana dashi dan shi kadai muke kallo a matsayin mahaifinsa ."mikewa maryama tayi jikinta a sanyaye har ga allah tafisu bukatar yaya sadam arayuwarta sannan yadda suke nuna mata baya mata dadi  duk da tasan basa qaunarta amman batayi tunanin zasu zargeta ba kanta ta daura akan cinyar  ummah tasa kuka tare da jin wani kullin  abu ya tsaya mata yaki gaba yaki baya "ummah ce ta dinga rarrashinta tana yiwa aunty Hasana fad'a "wallahi ummah bansan mutane nan ba bazan iya cutar da mijina  kuma danuwana ba wallahi ina son yaya sadam ." "nasani maryama bazaki ta'ba iya aikata hk ba cikin jin dadin kalaman ummah  maryama tasa kuka tana cewa "ku taimakeni ku nemo min yaya sadam domin ban san inda zan saka rayuwata ba tana kuka ummah na share mata hawaye duk da itama hawayen take sosai hankalin mutane ya tashi kowa kuka yake a wajen ". "ummah Kiyi hakuri ki yafe min nayi nadamar fita wannan aiki ban san me ya jani na aikata haka ba kuma wallahi na daina  farinciki da iya wannan aiki da nayi arayuwata ummah kuzo muje inda aka binne yaya sadam da ransa zaa iya samunsa a raye ina ji ajikina bai mutu ba hawaye umma ta share amman maryama kwanaki biyar kenan da faruwar wannan alamarin kina ganin zai rayu "?numfashi ta furza mai zafi "ummah !"sai kuma tayi shiru tana wani irin kuka tana tuna kalamansa na qarshe gareta "abinda nake so dake maryama  ki natsu sosai kiyi abinda ya kawoki ina sonki ina kuma alfahari dake na kuma yarda dake a duk inda zaki kasance nasan zaki kame min kanki da kuma mutuncina wani sabon kuka ta fashe dashi  "ummah ta riko hannunta gam cikin nata itama kuka ta fashe mata dashi sosai cikin tsananin tashin hankali tana kiran sunan allah tana cewa "laifin me d'ana  yayi masu wannan hukuncin yayi tsauri  ga rayuwar sadam babu wanda zuciyarsa batai rauni ba aunty da wasu daga cikin yanuwa hawaye suke dan tausayawa ga umma d'aya bayan suka dinga barin dakin inda dakin ya saura daga aunty sai ummah da maryama "umma muje inda aka binne yaya sadam  a fito dashi jikina na bani yana nan a raye ummah ki tausaya min wallahi bazan iya rayuwa babu shi ba "ki samu natsuwa maryama in sha allahu zamu je gobe"iya abinda ummah ta iya fad'a kenan bata sake cewa komai ba dan bazata iya magana mai tsawo ba ." washegari aka kai maganar gurin hukuma aka shigar da qara tare da nuna hoton yaya sadam daga nan aka yiwa maryama tambayoyin daya dace sannan aka saka maryama gaba sai hanyar ogun state tafiya suke tana share hawaye tana addua duk kwanar data gani sai ta rikice tace nan ne . sai an tsaya tace a’a ba nan bane ahaka suka kusan kaiwa cikin ogun state dan daga inda suke suna iya hango sambaod din wel come to ogun state tayi sauri tace “ kamar kafin mu kawo wannna sambaod din ne .”cak direba dake tukasu ya tsaya tare da juya Kan motar suka koma dayan hannun sun sha wahala sosai a qarshe dai ta gane daidai inda sojojin suka sha gabansu saka makon warin takalminta data gani yashe a gefen titi .” jikinta na rawa ta soma kuka tana cewa "ku tsaya nan ne !"batare da bata lokaci ba suka firfito “tabbas anan ne suka sha gabanku “ta fad’a tana kuka .daya daga cikin jami’in tsoro yace a ina aka binnesa nan maryama ta hau zazzare ido “tabbas daga nan suka rufe mana ido amman duk da haka jikina na bani wannan kwayar suka shiga damu basu mutsa mata ba suka shiga mota suka bi hanyar tafiya suke amman jikin maryama rawa yake dan bata son tayi kuskure wajen gano wajen .” gabad’aya babu inda baa duba ba ko zaa ga alamar tudun kasa amman babu ,jami'an tsoro suka tsaya suna kallonta "kin tabbatar nan ne?tayi shiru tana share hawaye dan gbdy ta rikice ummah Ummah duk ta rude sai zufa take fitarwa ta matso kusa daita tace “maryama ki natsu da kyau a samu a gano inda suka binnesa” tayi mgnr cikin rawar murya maryama ta fashe da kuka tare da zubewa kasa sakamakon ta rasa mafuta.”dan kwakwaluwarta ta cunkushe waje d’aya yadda maryama take kuka haka umma take kuka tana janyota jikinta gabdaya jikknta ya d’auki zafi kamar garwashin wuta yayind jami’an tsaro suka cigaba da dudduba wajen ko zasu ci karo da tudun kasa amman still dai babu wata alama inda aka binnesa ganin suna bata alokacin su ne yasa suka ce su wuce zaa zaa sanar a gidan radio da tv maryama kam duk ta gama rikice masu sai sunan yaya sadam dina kawai take kira “ku nemo min shi dan Allah karku barni haka da kyar aka samu aka saka acikin mota suka kama hanyar gida .” ******         Shabiyu ne na rana yana tsaye acikin office dinsa sanye da t shirt long sleeve light puppy da wondo baki sai tie baki zagaye da wuyansa ya tura hannuwansa  duka cikin aljihun wondonsa wani irin kamshi jikinsa ke fitarwa mai sanya natsuwa da kwantar da hankali fuskar nan tashi  a murtuke  zariya ya soma yi acikin office din yana tunanin maryama wanda  bai san dalili ba tunaninta yaki barinsa babu abinda zuciyarsa yake kwadayin sake gani kamarta  kafin ahankali yayi burki a daidai mazauninsa turo kofar office din akayi batare da an nemi izinin shigowa ba ya kalli kofar ammar ya gani  yanayin yadda yaga fuskarsa ya dan fahimci akwai wani abu  yana gama shigowa ya soma magana cikin tsananin fushi "burinka ya cika maryama tayi aure “ “so what idan tayi aure what’s my business with her ?wai menene matsalarka adam ?"da nayi me kenan ?wallahi ban san baka da sa'a arayuwarka ba sai da maryama tayi aure "tô ni menene damuwa ta da aurenta ?kaga dan Allah karka sake min maganar ta karka qara min damuwa akan wanda nake ciki "kai ne kuwa kake da  damuwa daita ."hade rai ata  yayi sosai yana yiwa amar wani irin mugun kallo mai bugar da zuciya "kasani inada dalilina na son ku hadu daita tun kafin tayi aure.ata yayi taku daya biyu yana mai juya masa baya wallahi da ka daure kaga maryama da  zaka fahimci abinda na gani har yasa nake son ku hadu  daita." juyowa ata  yayi ya fuskancesa yana hura masa hanci tare da kai hannu yana sunce tie din wuyansa "kai ma tunda kaga na na nace ai ya kamata kayi amfani da sense dinka ,bazaka ta'ba jin dadin wata mace a duniya ba sama daita" look ammar bana son damuwa ,"my friend you have to  use your common sense and think akwai dalili mai karfi dayasa naso ku hadu "ata ya sauke hanunsa daga wuyansa ya maida cikin ajihunsa yana nazarin maganar ammar "ba dai ka rasa maryama ba kasani zuciyarka zatayi  nadama fiyye da kowani nadama da d'an adam keyi a rayuwarsa "ya d'ago ya tsurawa ammar idanunshi tare da cire hannunsa d'aya cikin aljihunsa ya rike kugunsa," wasu ma suna janyota jikinsu domin su amfana daita bare kai da ..."wai meye haka ammar ?ka dameni ka cika min kunne da surutun banza da wofi dole ne sai na aureta ko dole sai na janyota jikinta ?"kaga enough please ka rabani da maganar wata maryama din banza  bana son jin ko sunanta bare na aureta "yayi maganar a tsawace yana furzar da iska mai zafi "ai kuwa ka shiryawa shiga tashin hankali da damuwa domin duk ranar da zaka ganta kuma amatsayin matar aure sai kayi nadamar rashin haduwarku akan lokaci ,kuma lallai bazan daina fad'a maka rashin haduwa daita  damuwa ne  akan damuwa kuma har qarshen rayuwarka bazaka daina da kasani ba kai in takaice maka zaka iya rasa ranka ". ata ya dafe goshinsa da hannunsa daya "ammar kana rikita min kwakwaluwa zuciyata tana tsinkewa magangunka gabad'aya suna nema tarwatsa min zuciya gabad'aya na kasa fahimtar abinda kake nufi yayi maganar kamar zai yi kuka tare da zama akan kujera  yana kallonsu "you are mad adam yanzu abinda ya rage maka ka zauna kayi tunani akan maganganuna " yana gama fad'ar haka ya buga masa table din gabansa ya juya  ya fita a fusace ." ata ya kai hannu goshinsa kafin daga baya ya soma  jujjuya jikinsa akan kujera wani irin ihu yayi yana kai hannusa ya ture tarin file din dake Kan table sannan ya mike tsaye zambur Kmr zaki ya dafe kanshi gabad'aya ya rasa meke masa dadi  dan wani irin abu yaji yana yawo acikin ilahirin jikinsa mai kama da abinda yake ji akan mafarkinsa yau shine karo na biyu da yaji wani abu wanda ya shafi mafarkinsa akan wata mace "wacece mai zanen creation wacece maryama datai aure coz the same abu yake ji akansu wanda yake da kusanci da abinda yake ji akan mafarkinsa “karka matso kusa dani domin bazan ta'ba kasancewa cikin wawayen mata masu cin amanar mazajensu ba itama matar aure ce “ya rabbi what’s wrong with me ?yana  cikin wannan halin james yayi knocking yana neman izinin shiga sai da ata ya dauki lokaci sannan yace "coming !" ya shiga cikin taka tsantsa "mai gida ina son nayi magana da kai ko zan iya magana ?" leave!"  mai gida magana ce mai mahimanci "I said  leave bana bukatar jin komai yanzu."da sauri ya juya ya fice .cikin company ranar kam kowa ya kama kanshi dan dukkanin alamun sun nuna an tabosa, duk kuma wanda yayi kuskuren shiga track dinsa zai sha bala'i idan ma bai ce ya kori mutun ba har ya dawo gida maganar ammar na damunsa cikin rai sai yayi kamar ya kirasa   ya sake masa karin bayani  sai muguwar zuciyarsa ta gargadesa " Bayan sati d’aya wanda yayi daidai da kwanaki shabiyu da daura auren maryama  da yaya sadam sultana ta dirá a kasar kuma kai tsaye abdullahi estate aka nufo daita murna wajen aunty abida abun baa magana ,tun daga lokacin da sultana ta shigo estate din aunty abida ta fara aiwatar da shirinta kullum suna bangaren mami sai dai basa samun ganin ata suna samun sa’banin shiyasa yau sukai sakamakon yau .ahankali yake ssukowa daga Kan step cikin shigarsa na kullum sai kamshi yake idanunsa bai sauka akan kowa ba sai akan aunty abida da sultana kallo daya yayi masu ya dauke idanunshi ya cigaba da taku har ya wucesu ta mike ta sha gabansa tana kiran sunansa “adamcy barka da saukowa.” ya tsaya kawai yana kallonta batare da yace mata komai ba “ga sister ta kawo mana ziyara Ya ganta ta hadu ko ?still dai bai tanka mata ba tayi murmushin yake tana cewa “daman nace bari na kawota ku gaisa sultana ga cup din tea dinsa can dauko ki bashi .” jikinta na rawa ta juya ta dauko Orenge cup din dake ajiye wanda daman dan shi aka tanada ta mika masa ,sai dai bai kar’ba ba yace "am okay coz am oready late” zai wuce ta sake tsaidashi Ya tsaya cak yana duba agogon dake daure da tsintsi yar hannunsa kamr yadda kasani sultana kanwarmu ce kuma ta kware a harkar zane dan naji ance kana bukatar kwararun masu zane shiyasa nace tazo dan tasan Kan aikinta sosai idan bazaka damu ba ko zaka bata dama kaga irin nata kwarewar ?shiru yayi bai ce uffan ba “. “nasan bazaka ta'ba zuba ma yaruwarka kasa a ido ba zaka gwada yaruwarka kaga irin nata baiwar bayan shi ma ina son ka taimaka ka bata aiki a maakatarku Z&A idan ma da hali ka barta a kusa kusa da kai wato P.A dinka dan na yi imani zaka ji dadin aiki daita dan ....”duk naji bayaninki.” ya katseta ta hanyar fad’ar haka kafin ya cigaba tayi saurin cewa “ zata joining compaing kenan ? kai amman na gode sosai  sultana bana fada miki ba bashi da matsala gashi da sauki kai ga kirki da son yanuwa gyaran murya yayi yace " ammm karki yi Godiya tukun dan bani zan bata aikin ba kiyiwa mijinki magana I know he can do more that for her “mijina kuma ?tai masa tmbyr tana kallonsa tare da nazarin maganarsa tana kallonsa ya zagayesu ya kama gabansa “nifa Aunty duk ba wannan bane matsalata ni dai kawai kisan yadda zakiyi na kasance a kusa dashi nasan komai zai zo da sauki “amman yanzu a gabanki kikaji ina masa magana zaki ce bakiji abinda yace ba, wai nayiwa Ibrahim mgn Ibrahim din da ba wuri daya suke ba .” Dan allah ayi min afuwa posting zai koma a sati sau daya sakamakon bana samu lokaci ga hidima da mai gidana ga business ga typing sannan ina bukatar hutu Kunga abun yayi min yawa ina maku fatan alkhairi sai Saturday ko sunday in sha allahu.” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 27 Jiki a sanyaye ATA  ya fito cikin 'bacin rai daga d'ayan bedroom dinsa wanda ya rasa dalilin 'bacin ransa , a yanzu kusan kullum ransa a 'bace yake azaba yake ji sosai a cikin zuciyarsa  so yake ya rabu da damuwar dake damunsa amman ya rasa yadda zai yi ,cike da natsuwa yake taku acikin d'akin yadda jikinsa ke fitar da kamshi mai sanyaya zuciya  haka d'akinsa ke d'auke da kamshin dad'ad'an turarukan sa .a natse  ya d'auki farin glass dinsa ya manna a kwayar idanunshi sannan ya qaraso ya d'auki agogon fata mai  tsada ya d'aura a tsintsiyar hannunsa, ya bud'e bedside domin ya d'auki wallet dinsa." ya kai hannu ya d'auka ya tura a bayan aljihun wondonsa yana qoqarin rufe bedside din ne  idanuwanshi suka sauka akan agogon sarka hannun maryama daya zamo cikin hannunsa a wancan ranar ,yayi shiru yana kallon agogon  yana jin wani iri a gaba d'aya ilahirin jikinsa, ya kusan minti goma tsaye yana  cigaba da kallon agogon gabansa na wani irin bugawa da sauri sauri tunowa da yayi matar aure ce yarinyar yasashi jan dogon tsaki yana ciza lip's dinsa."           a natse ya maida agogon ya  ajiye ya qarasa inda wayoyinsa suke  business phone dinsa ya fara  kunnawa nan take kira James  ya shigo lumshe tsumammun idanunshi yayi batare da ya d'aga kiran ba, kiran na qoqarin tsinkewa ne ya d'aga "hello sir! good morning sir ya fad'a a tare ?"morning !ya fad'a atakaice yana hura hanci "akwai wasu mutane da suka zo da  buqatar ganin sabon creation shine nake neman izini a wajenka ko zamu nemi d'aya daga cikin kwararrun da suka kawo  zanensu ko zaa dace ?"lumshe idanunsa yayi yana jin wani irin d'acin maganarsa dan a yanzu bai buqatar ganin zanen kowa sai na wannan yarinyar amman kuma sai ya tsinci kanshi da cewa "okay ! yayi maganar a can kasan makoshi kamar mara lafiya sannan  katse kiran ya fito daga d'akin zuwa kasa ya nufi hanyar da zata kai shi bangaren mami bai wani jima ba ya fito  kai tsaye AGC aka nufa dashi " Bayan kamar awa uku da zuwansa  office james ya shigo tare da some cike da girmamawa James  yace "sir bayan munyi waya da kai d’azu da safe sai kuma muka canza shawarar mu sake neman wannan yarinyar data zanaka dan gsky gabad'aya zanenta yafi kyau amman anyi rashin sa'a layinta baya zuwa " take ya fahimci kowace yarinya yake magana akai, bai ce masa komai ba ya cigaba da  mgn "kayi hakuri sir nasan zakaji babu dadi aranka amman  ni ina ji ajikina zata zo mana da sabon design masu ... "enough james you can leave ."sorry sir ! tamkar wanda akayi wa duka ko wanka da ruwan sanyi  ya simi simi nufi hanyar fita ."some ta sauke numfashi  tana mai gyara tsayuwarta tare da fara magana "sir masu supply din kaya daga kafaninmu wasunsu  sunki kar'bar kayanmu in group wanda ban san dalilin faruwar hakan ba  "one second! ya furta yana cigaba da operating system din gabansa shiru tayi cike da  girmamawa ,yayinda office din ya d'auki shiru baka jin motsin komai sai na qarar ac da system din gabansa sai kuma saukar numfashinsu "kuma kun tabbatar babu wata matsala a kayayyakin mu ?"no sir babu wata matsala ectually ma wasu sun kar'ba wasu ne dai basu kar'ba ba" amman ai gashi ina ganin sakoninsu cewar basa bukatar design din da akayi masu ne yanzu ke wannan ba wata matsalar bace a ganinki  ? eh nayi magana da oga Ibrahim sir  amman har yanzu bai ce komai ba ina tunanin yana son sai kuyi magana dashi ne "shikenan zan san yadda zaa gyara komai ya mike ya zagayo daga wurin zamansa yana kokarin fita yayi taku d'aya biyu ya tsaya batare daya juyo ba "kisa a   binciko min  inda yarinyar nan take da zama sannan kice james ya kira chef adisa ina son ganinsa gobe goben nan bai tsaya jin abinda some  zata fad'a ba  ya soma qoqarin ficewa "okay sir ." A dogon koridoor suka hadu da sultan bai  kallesa ba bare ya tsaya duk da yasan wurinsa yazo ya ra'ba ta gefensa ya wuce ,har yayi taku biyu ya jiyo sautin muryarsa " Adam...! ya kira sunansa a gadarance har yanzu kai muke jira da mahaifinmu domin muna da bukatar wani kaso daga cikin kafanuni  araba abamu namu kowa yaci gashin kansa, cak ATA  ya tsaya daga tafiyar da yake ya zura hannunsa daya cikin ajihun wandonsa "idan naki fa ?yayi mgnr batare daya juyo ba " dole kabi umarnin mahaifinmu dan bazamu cigaba da aiki akarkashinka ba alhalin dukiyar nan gabadaya  tamu ce dan dole kayi wani abu akai .”a fusace ATA ya juyo gabadaya ya fuskancesa "kasani wannan dukiyar gabadayanta ta mahaifina ce kamar yadda na fad'awa mahaifinka yau da rokona kukayi zan iya daukar wani bangare na bawa mahaifinku amman tunda zalinci ne abun bazan bada ba kamar yadda na fad'a kuma  zan iya dakatar da duk wani mai numfashi dake d’akinku wanda yake karkashin ma'aikatar nan idan kace karya ne ka cigaba da shiga track dina "shiru ne ya biyo baya"kafin ahankali ata ya wucesa yana jan tsaki tare da furta "nonsense." ***** Zaune ata yake akan kujera sanye da suit baki yana jujjuya jikinsa bayan ya watsawa chief adisa tambayoyi cikin 'bacin rai ,cheif adisa yayi shiru yana nazarin abinda zai fad'a masa "answer me !ya furta cikin tsananin bacin rai mara misaltuwa "komai zance yanzu bashi da wani amfani sir tunda  na rigada nayiwa sectary dinka bayani komai "Eh nasani but ina son naji daga bakinka ,yayi maganr yana gyara zama tare da daddana system din gabansa  batare daya dago kanshi ba , dalilin dayasa muka daina amsar produc din  design dinku sunyi matukar tsaida ne,dan alal hakikanin gsky kudin daaka sa sunyi yawa yayinda muke samun exactly irin design din a wasu wurare akan farashi mai sauki atakaice dai wannan shine dalili." shiru ata yayi byn ya gama sauraronsa ya cigaba da tura sakonni kafin daga baya ya dago kanshi a hankali ya kafe cheif adisa dake  zaune a gabansa da ido yana qare masa kallo ta cikin farin glass dinsa sai daya furzar da iska mai zafi sannan ya bude bakinsa da kyar yace "kasan abinda abu original yake nufi ? cheif adisa yayi shiru ,"wadan da kuke siya a sauran compaing's  copy din namu ne, namu kuma asalin masu kyau  ne ". ba maganr quality  ake yi ba sir maganar contitie akeyi kafa san dan kasuwa duk wani dan kasuwa yana bukatar  farashi mai sauki wanda  shine business,  da dai zaa cigaba da bamu farashin daaka saba ne sir da komai zai tafi normal ".ATA ya sauke numfashi yana jan tsaki " ko ku siya a haka ko kuma ku barshi domin bazan rage naira daya daga farashin dana saka  ba yana gama fadar haka yace "get out .cheif adisa ya mike tsaye tare da cewa "okay sir ya dauki system dinsa  ya qara gaba tsaki yayi ta ja babu kaukautawa ,ya mike tsaye ya shiga zariya acikin office dinsa yana shafa sumar kanshi.” ATA na tsaye a parlour'n mami  ya zuba hannunwansa duka cikin aljihun wondonsa dawowarsa  kenan daga office ko cikakken minti biyar bai yi da shigowa ba sai ga fahad   ya shigo a matukar fusace kamar an jehoshi  yana cewa "wai kai dame kake takama ne ?yayi mgnr yana nunasa  da d’an yatsantsa .""what  do you mean  ?ATA ya tmbyesa a tsawace yana watsa masa harara  a lokacin da hjy zulai ke qoqarin saukowa daga saman ata   "bani zaka tmby ba kamata yayi ka tmbyi dakikiyar kwakwaluwarka ,  taya ma zaka yanke wannan banza hukunci haka?"lafiya fahad ! ?  " mami ta tambayesa cikin rawar jiki “wannan yaron ne mana yake son  jawowa mutane asara  ,yana yin abu tamkar  shi kadai yafi kowa waye wa da ilimi yau ko kamfanin ba group bane ai bai cancanta yayi  haka ba bare yasan wannan kafanin ba nasa bane shi kadai .ya qarasa mgnr yana kallon ATA a fusace . Suna cikin haka sai ga yaya Ibrahim shima cikin tashin hankali ya rufesa da fad'a nan mami ta koma kansa "ki duba ki gani mami  yadda farashin komai  na kaya ya sauko daga sauran kamfanoni amman shi  tashi daya ya qara  farashi nikin baninkin gashi costumers sunki karba kaya  daga hannun kowa "very good ."ata ya furta yana hura hanci “What ? " I said very good ,"ya sake maimaitawa a natse tmkr maganar ba daga bakinsa ta fito ba “very good ma zaka fad'a saboda baka da hankali da tunani "yes of course it good and to be your last warning da zaka kirani da mara hankali ."yaya Ibrahim bai damu da abinda ya fad’a ba yace “me yasa zakayi haka adamcy ?” me yasa zaka bata kasuwancinmu maganar gsky muddin haka zaa cigaba da tafiyar da kamfanin gara kowa ya watse a rufe kamfani kowa ya kama gabansa "okay wannan shine daman shirina ai a rufe kowa ya kama gabansa "Ibrahim da fahad suka kallesa a rude suna mai mamakin jin abinda ya fad'a " yes haka nake so "okay saboda  kasan kana da wasu compaines masu zaman kanka shiyasa kake son a rufe  wannan ?"yayi kyau yayi kyau gara daka fad'a mana muka sani ."ai daman mugunta ne acikin cikin wannan mugun mai girman kan , kai ne dai ka kasa ganewa kake daukarsa amatsayin mutumin kirki ai ga irinta nan zai janyo kowa ya rasa saboda tsabar bakinciki irin nasa da dai a rufe gara a siyar a bawa kowa hakinsa "inji cewar fahad . Dan allah  fahad ka samu natsuwa kai ma Ibrahim ka natsu kar wannan abu ya zama damuwa " karki damu mami  ba  wani abu bane ai bazamu biye masa ba  zanyi komai domin naga business din ya tsaya da kafafunsa "ko kuma a siyar ba nifa gara a siyar dashi inji cewar fahad "wannan kuma karya ka fad'a  dan matsawar ina raye babu wanda ya isa ya siyar da AGC "mu zuba mu da kai dan halak ka fasa yadda kake ji da  taurin kai muma muna ji dashi a qarshe zan maka gargadi ka rage wannan  zakewar da jijji da kai idan ba haka ba wallahi zaka rasa rayuwarka a banza kuma babu abinda zaayi "yana gama fad'ar haka ya juya fuuuuu ya fice  har zai bi bayansa mami ta sha gabansa da sauri tare da ware hannuwanta “karka kuskura kabi bayansa ,kana jin mutun yana ikirarin zai kasheka ya kashe banza shine zaka bi bayansa “sweetheart ki barni babu abinda zai iya yi “wallahi bazan barka ba idan kai baka son rayuwarka ni ina da buqatar ka a raye ,oya koma can ka tsaya ko ka wuce d’akinka, tsayawa ya kasa furta komai yana cin ransa .” yaya Ibrahim yace" idan har baka bari an sauko da komai ba ina tabbatar maka gobe goben nan zan bar aiki a kamfanin ."so what idan ka bar aiki ? ya kallosa a fusace yana huci ,ka sani ni  kasuwancina ba kamar na kowa bane kuma nasan kan business dina kuma babu wanda ya isa acikinku ya janye daga hukuncina "enough adam  ya fad'a a tsawa ce shima tmkr zai maresa shima AD yayi kusa dashi sosai yana zaro masa idanuwanshi da suka gama canza kala tsabar bacin rai "ka sausauta muryarka akaina Ibrahim " idan ba haka ba me zakayi ? "Zan... zan canza maka kamani  yanzu ya fad'a yana huci kamar zaki .shima sai da mami ta shiga tsakaninsu "wallahi  adam ka raina ne  kana magana dani kamr bakasan tazzrar dake tsakaninmu ba, kai duk abinda yazo bakinka kake fad'awa  mutane da wadan da suka girme maka da saaninka "adam ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa yana hura masa hancin "dan allah ku daina fad'a akan dan wannan matsalar duk ku kwantar da hankalinku komai zai daidaita kai adamcy wuce d'aki . naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana furzar da iska acikinsa sannan yayi wani juyi ya hau step da sauri sauri yake taka step yana cewa "babu wanda ya isa ya canza tsarina shi kuma wancan d'an iskan zai gane kurensa har ni zai yiwa barazana da mutuwa ? bayansa suka bi da kallo har da suka daina hangosa sannan yaya Ibrahim ya kalli mami "dan allah mami kiyi masa magana nasan ke kadai zaki fad'a masa yaji mutane bila adadin ne suka dogara da wannan kamfanin me yasa zai yi qari ? ban san me yasa  zuciyar adam bata da tausayi ba wallahi idan bai sauke  raayinsa ba akan wannan matsalar am sorry to say mami zamu samu babbar matsala dashi ." Mami  ta riko hannusa ta qarasa dashi kan kujera ta zaunar dashi taje ta dibo ruwa mai sanyi a glas cup ta dawo ta mika masa " sha ruwa Ibrahim ka samu natsuwa  " bai yi mata mutsu ba dan yana bukatar ruwan ya karba ya sha kadan ya mika mata cup  yana sauke numfashi "kayi hakuri  kaji ibrahim ka bar komai a hannuna kamar yadda kace maganata  kawai yake ji ,zai ji da izinin allah duk yadda kuke so zaayi ya sauke  numfashi yana cewa "na gode sosai   mami  allah saka miki da alkhairi dan allah kiyi kokari ki sauko da adam nasan yayi  haka ne da wata manufa amman ya duba mutane dake amfana da ma'aikatan ba wadan da suka bata masa rai ba in sha allahu zai ji kuma zaka ga canji " allah yasa ya fad'a tare da mikewa  ya  rusunawa yayi   mata sallama ." tsaye  yake a d'akinsa yana faman zariya yana cika yana batsewa "har ni fahad zai wa barazana da mutuwa ?daga yanzu bazan cigaba da daukar wulakancinsu ba a hankali yake magana yana balbale botiran gaban rigarsa ya cilla rigar a saman gado ya saki numfashi da karfi tare da kwance agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa yayi taku biyu ya ajiye a inda ya saba ajiyewa.jkinsa na tsuma  ya tsura wa mirrow idanunshi yana kallon kansa gabadaya sai yake jin rashin dadin abinda yayi sam sam bai kyauta ba kuma ya tabbatar da maganar Ibrahim gaskiya ne mutanen da zasu shiga damuwa idan mummunar abu ya samu  da kanfani suna dayawa amman bazai ta'ba daga wa kowa kafa ba ya furta a fili yana jan tsaki ya juyo ya fad'a kan katifa " Mami ta hada abinci a qaramin tire kamar yadda ta saba dan abinci idan ba daga hannunta bane baya ci saboda tsoro abinda zai cutar da rayuwarsa a natse  ta nufi  kofar parlour'nsa ta wuce bedroom dinsa  ta shiga yana kwance flat akan gado ya daura hannuwansa duka à faffadan qirjinsa ." Ta ajiye tiren abincin akan wani qaramin table wanda daman dan cin abinci aka tanadeshi ya mike a hankali daga kwanciyar da yayi ya zauna ya hade hannunwansa wuri daya bata tace   masa komai ba kamar yadda shima bai ce mata komai ba ta dauki plet da spoon din abinci data shigo dashi ta kai bakinsa ahankali ya dinga amsa yana ci har sai data fahimci ya koshi ta ajiye sauran ta sakar masa murmushin farinciki tare da kamo hannunsa cikin nata kafin tayi magana ya motsa labbansa ahankali "na gode sosai sweetheart allah ya bar min ke "ameen adamcy nah kai ma allah ya bar min kai bata nemi tayi  masa mgn  akan lamarinsa dasu Ibrahim ba ta barshi har ya dan sauko hira ta soma janshi ."Ahankali ahankali ya dinga biye mata suka shiga hira ta tsakanin uwa da d'a a qarshe ta shigo masa da maganar .”ka zama mai hakuri da yanuwanka adamcy dan baka da kamarsu sannan ka zama mai tausayi domin kai ma kana buqatar tausayawar ubangijinka , akwai mutanen da kamfaninku suke ci suke sha suke komai na rayuwarsu ka duba allah da ire iren su ka sauko da komai sai kayi tawassali da aikin alkhairin da kayi ka roki Allah wata buqata kaga yadda Allah bazai maka ba “babu abinda nake buqata sweetheart kamar mafarkina ina tsananin son kasancewa daita “ya fad’a acikin ransa.”mami ta dade tare dashi har sai data ga bacci na qoqarin daukarsa sannan ta barshi ta shafa sumar kansa.” tana tsananin son danta bata qaunar abinda zai kawo masa damuwa arayuwarsa yanzu shiyasa ma tayi qoqarin danne damuwarta akan matsalarsa da   maryam tunda yace bai so ta hakura har abada Allah ya raya abinda zasu samu  blanket ta janyo ta lullube masa rabin jikinsa ta fito daga dakin ." bacci mai dadi ata  yake yana rungume da hannunwansa cikin baccinsa ya fara mafarkinsa wanda a qalla ya kusan wata uku  bai yi ba koma yace fiyye da haka ,yarinyar daya saba gani ita ya gani sai dai wannan karon cikin mawuyacin hali ya ganta  acikin wani kungurmin daji  gashin kanta duk ya hargitse ya zubo gadon bayanta tana gudu tana ihun kiran sunansa da iyakacin karfinta cikin haka wasu mutune guda uku maza suka biyota  tana gudu suna binta har sai dai ta bace masu amman ita bata daina gudu acikin dajin  ba juya ne ya soma dibanta kanta ya soma juyawa tana kokarin zubewa kasa  sai gashi ya qaraso gareta ya tarota  da hannuwansa duka sukai zube kasa tare ." lumtsatsun idanunshi ya tsura mata yana kallonta yana kiranta da sunan da yake kiranta dashi dan tuni numfashinta ya dauke ganin halin da take ciki yasa hankalinsa yayi mugun tashi ya kamo hannunta yana murza tafin hannunta cikin sauri amman still bata tashi ba hakan yasa ya hade bakinsu waje d’aya ya fara tsotsa yana sake hade hannuwansu  ya cigaba da murzawa ." Yana shan  bakinta hankalinsa na tashi dan jijiyarsa  tuni ya tashi, ahankali numfashi ta ya dawo ta soma bude idanunta har ta budesu akanshi still bakinsu na hade ya kasa cire bakinsa cikin nata ,hannuta ta kai ta shafa gashin dake kwance a fuskarsa wanda hakan yasa ya zare bakinsa a nata yana dubanta .ahankali idanunshi suka sauka akan  tudun brest dinta nan take yaji shaawarta ta kamashi ya rungumeta ajikinsa tsam ajikinsa yana shafa bayanta naunayen ajiyar zuciya ya sauke Jin yadda jikinta ya dauki zafi gbdy jikinta yayi sanyi ya sake "su waye wadan nan  mutanen dake binki ?shiru tayi babu amsa "me kika yi masu suke binki ?shima shiru tayi masa  ya zareta ajikinsa ya tsura mata ido ina ne gidanku ?sai lokacin ta motsa jikinta ta nuna masa wani doguwar  hanya ya mike daita rungume ajikinsa da hannunta ta dinga nuna masa hanya har suka qaraso wani gida mai get kai tsaye suka  shiga da gudu yaga wata mata tayo kansu tana kuka , tasa hannu ta karbeta a hannunsa ta kwantar daita ajikinta yana qoqarin bude bakinsa yaji "allahu akbar !! Kiran sallahr daaka kwalla daga masalacin gidansu ne ya farkar dashi  agigice ya mike ya zauna a tsakiyar gadonsa gbdy zufa ne ke tsiyaya ajikinsa gabansa sai faman bugawa yake ,jijiyarsa yaji ya harba da sauri yabi jikinsa da kallo yadda gabansa ya tashi sosai gbdy ruwan shaawa ya jika masa qaramin wondonsa  nan take ya dauke idanushi dan ba wannan bane damuwarsa halin daya ga princess dinsa ne ya damesa ko a wani hali take ciki "oh my god a ina zangaki princess ?ya jima zaune yana tunani har lokacin sallah yyi ya sauko ya shiga bayi ." Da misalin karfe goma na safiya yana zaune ya dan jingina jikinsa akan wani karamin table a dakinsa yana tunani mafarkinsa na  jiya bai ta'ba mafarki mara dadi akanta ba sai jiya "ina jin sonki sosai princess ko a wani hali kike "wacece wannan? yaji sautin muryar mahaifiyarsa da sauri ya dawo haiyacinsa yace "ba kowa ! ya bata amsa Kmr zaiyi kuka  "karka ce haka adamcy na shigo dakin nan kayi zurfi cikin tunani ta qarasa mgnr tare nufar inda wordrobe dinsa yake ta ajiye masa kayansa ta dawo kusa dashi" kana damun rayuwarka dayawa adam numfashi ya sauke yace " sweetheart bazaki fahimci halin da nake ciki ba  ta sauke numfashi tare da dafa kafafansa" fad'a min naji zan fahimceka shiru yayi yana tunanin abinda zaice mata , ganinsa  ko ya fad'a mata shirme zata dauki maganarsa kamar yadda ta saba kawai gara yace mata babu komai ya hutar da rayuwarsa muryarsa a sanyaye yace babu abinda ke damuna numfashi ta sauke "bazaka iya boyewa mahaifiyar komai dake damunka ba fad'a min me kake tunani ?shiru yayi yayinda abinda ya gani a mafarkinsa yana sake dawo masa kamar a zahiri ." "sweetheart ! Sai kuma yayi shiru yana girgiza kai kana kallonsa kasan yana cikin damuwa "ya kayi shiru ina jinka ka fad'a min abinda ke damunka adamcy fuskar yarinyar ya soma gani acikin kwayar idanunshi cikin muwuyacin hali " tell me what's the matter ".dan allah sweetheart ki fahimceni akan abinda zan fad'a miki "uhm ina jinka gskiya  akwai abinda yake damuna amman akan mafarkina daman har yanzu kana mafarkinta ne “?ya d’aga idanunshi sama alamun tunani sannan ya saukesu akanta “na dan jima ban ganta ba sai jiya na ganta cikin mawuyacin hali wanda yasani shiga damuwa sosai nan ya shiga fada mata irin abinda ya gani duk sanda nayi mafarkinta tana min murmushi tana min magana cikin sanyin murya sweetheart intakaice miki tana min komai amman jiya duk babu sai tarin tashin hankali.” shiru sukai gbdy byn second biyar ya motsa labbansa " sweetheart zan dage da yi mata addua allah yasa ba wani abu ne ya faru daita ba "Ameen !"ya tsinci muryar mami  ta amsa da sauri ya kalleta "ina ma wannan yarinyar gasky ce adamcy  ?amman na sha fad'a maka mafarki ba gaskiya bane ."walalhi yarinyar nan da gsky ce da ina tabbatar maka ko ina take zan nemo maka ita ka aurenta saboda na fahimci kana tsananin  sonta "."so much sweetheart ya furta yana dafe daidai saitin zuciyarsa shiru hjy zulai tayi tana dubansa Kmr zatai masa kuka  "ya allah kasa wannan yarinyar gsky ce a duniya idan ba hk ba rayuwata zata qare cikin cakwakiya  "Ameen Ameen in sha allahu zata kasance gsky ta fad'a cike da tausayawa hawaye na kokarin zubo mata .”ya mike ganin halin da mahaifiyar sa ta shiga  sai dai saukowarta akan mafarkinsa ya bashi gwarin gwiwa sosai  da kuma tabbacin zai sameta” na gode sweetheart bari naje na shirya naje office I have some work" bazakaci komai bane ? "No !kawai ya furta ya nufi kofar bathroom yana layi .”tabishi da kallo ina ma tana da halin ciremasa damuwarsa ina ma da yadda zatayi amman babu sai dai tayi imani babu abinda yafi karfin allah zan tayaka da addua adamcy Allah ya sausauta maka ."Idan kuma daga nice ya Allah ka sheida na yafe masa duniya da lahira ka yaye masa wannan danuwar .” **** bayan ya dawo daga d'aya cikin ma'aikatansa yana sauka idonsa da abida sukaci karo dauke kanshi yayi ya cigaba da taku "AD !!!! ta biyosa tana kiran sunansa sai dai bai tsaya akoina ba sai parlour'n mahaifiyarsa "ka tsaya  kaji me zance mana cak ya tsaya  "uhm ina jinki ya fad'a yana duba file din dake rike ahannunsa "dan allah ka bawa sister dina sultana dama just give her a chance wallahi  zata maka abinda kake so she can’t disappoint you zata maka zane kamar yadda zaka mata discreb din abinda take so wallahi ta kware sosai kalli yanayin zanenta ka gani ." Yayi shiru yana dubanta tare da dage girasa daya domin dai duk ya fahimcesu so take ta karfi da yaji ta tura masa kanwarta batasan shi din kwararren mai basira bane ta miko masa takadar zanen da take rike dashi "just one chance AD." ke kikasan takware sosai amman ni  babu abinda zanyi da zanenta "ni dai kayi hakuri dan allah to idan bazaka amince ba ka bata aiki akarkaahinka kamar yadda na nemi alfarma a tun farko do it  sake of me please tayi kusa dashi sosai tana magana kamar zata shige jikinsa yayi saurin ja da baya yana mata wani irin mugun kallo "kace ka amince dan allah "nifa bazan kawota kanfani da sunana ba amman duk wanda zai kaita banida matsla da hakan "ya fad'a yana barin wurin gabadaya ya haye sama ta juyo a hankali ta bar parlour'n ." Umma  zaune a gefen gadonta  cikin tsananin tashin hankali  da alhinin rashin d'anta a lissafinta  Kwanaki 90  kenan wanda yayi daidai da wata uku da rasa sadam dinta   hawaye ne  masu zafi  Ke fitowa  daga idanunta yayinda kwakwaluwarta ke hasko mata fuskar tilon   d'anta "ta yaya zan iya jure rashin sadam arayuwata ?zuciyarta tai mata tambayar "duk runtsi duk wuya zan jure domin na barwa allah komai  zan cigaba dayi masa  addua  kamar yadda na kewa mahaifinsa,shikenan sadam ya tafi ya barni ni kadai a duniya alhalin bani da kowa bani da komai sai shi  kad'ai." ta qarasa mgnr wasu sabbin hawaye masu ciwo da radadi suna sauka akan kuncinta .”ahankali  ta mike tsaye ta qarasa   Inda tangamemen hotonsa yake manne da bangon d'akinta ta tsurawa hoton ido tana kallonsa  "allah na gode maka akan wannan jarabawa da kamin kasan ina tsananin son sadam arayuwata amman ka rabani shi domin ka gwada imanina “allah nayi imani da qaddara da hukuncinka gareni ,na dai  shiga damuwa ne saboda tsananin kewa da sabon da nayi dashi amman zan gargadi zuciyata zan sata tayi hakuri da rashin sadam domin nayi imani rayuwa da mutuwa duk naka ne zan daina kuka ..." a hankali ta dinga furta kalmar zan daina kuka amman still bata daina zubar da hawaye ba ." tana cikin wannan halin maryama ta shigo d'akin  cikin yanayi na sanyi jiki dan zaune take a falo kananan maganganun su aunty salma ne yasa ta baro falon dan bazata juri jinsu ba .kowa ya ganta yasan ta zube sosai akan yadda take daman kuma ba wata mai kiba kirki bace  sosai ta d'ashe tamkar mara jini dan haka ramarta ta sake  bayyana .”ahankali ahankali take d’aga qafafuwanta har ta qaraso ta durkusa a daidai kafafun umma "umma ki daina kuka ."ta furta mata idanunta na kawo ruwan hawaye "umma ta d'ago idanuwanta  ta kalleta da tarin damuwa  sannan ta d'auke idanuwanta "umma nasan da wuya ki iya mantawa sadam  koni bazan iya mantawa da yaya sadam a rayuwata ba bare ke da kikayi silar zuwansa duniya amman dan girman allah umma kuka nan ya isa haka kar wani mummunar ciwo ya kamaki na shiga uku ,". “ wallahi ummah ban san ina matukar son yaya sadam zuciyata ba  sai dana rasa shi zuciyata na cike da matsanancin soyayyarsa "nasani maryama allah ya jikan sadam ke kuma Allah ya baki hakurin rashinsa  "ki daina furta hakan umma jikina na bani yaya sadam bai mutu ba tunda na ji ajikina bai mutu ba tabbas bai mutu ba zai dawo garemu ."umma tayi shiru tana sauke numfashi tare da ajiyar zuciya a duk lokacin da taji maryam ta furta hakan ta Kan samu saukin zugin da zuciyarta keyi cike da matsanancin soyayya ta kamo kafad'an maryama ta d'agata tsaye bisa kafafunta ta rungumeta tsam ajikinta"maryama maganarki tana kwanatar min da hankali duk da nasan da wahala ace sadam dina yana raye ."kusan minti goma suna rungume da juna kafin daga baya maryama ta zare jikinta ta tsurawa hoton yaya sadam  ido ." A hankali ta kai hannu ta d'auki hoton ta koma kan gadon umma ta zauna tana cigaba da kallon hoton tana shafa fuskarshi yayi matukar kyau sosai fuskarsa kwance da murmushi "umman kin tuna ranar daya d'auki hoton nan ?cewar maryama" na tuna ranar daurin auren mashkur abokinsa  ne ta fad'a tana zama kusa da maryama"yaya sadam ka dawo garemu karka  barmu zuciyar ni da umma na matukar qaunarka bazamu iya jurar rashinka ba dan allah ka dawo garemu ." shiru sukai gabadaya zuciyarsu cike da  tunani umma ta janyo akwatin kayansa ta fito da kayan sawarsa tana nikewa tana maidawa cikin akwatin ,maryama ta d'auki jeans dinsa ta rike tana kallo kafin ahankali ta motsa bakinta "karki damu umma zai dawo fa ".umma ta kalleta kawai dan ita tasan bazai dawo ba har abada mutumin da'aka binne da ransa ta yaya zaayi tunanin zai rayu har ya dawo ?"cike da sheshekar kuka tace "ya allah kabamu hakuri rashin sadam domin zuciyoyinmu  sun gaza hakuri akansa maryama ta matso sosai ta kwanta ajikin umma cike da tsananin qauna "d'ana sadam mutumin kirki ne, d'ana sadam mai kyakkyawan zuciya ne ,d'ana sadam mai hakuri ne gashi ya tafi ya barni batare da kowa nasa da zan kalla naji sanyi araina ba." “shikenan na rasa mai sakani dariya na rasa mai kawar min da damuwa na rasa mai dibe min kewa." ta qarasa maganar tana zubar da hawaye."maryam ta kai hannunta ta shiga gogewa umma hawaye tana cewa “ karki damu umma zanyi miki duk abinda yaya sadam yake miki sannan kuma kisa aranki zai dawo garemu mu cigaba da yi miki komai tare " "Zo zo!! ku  ga  wani abun mamaki Aunty salma ta jawo hannun baba gali da aunty hasanaa  zuwa bakin kofar d'akin umma, kalli ku gansu "wannan matar anyi shasha an kashe mata d'a amman dan shashanci ku kalli shirmen da take "ke yanzu wannan ne ya dameki ? baba gali  ya fad'a tare da juyawa ya samu waje ya tsaya suka biyosa suka tsya  kusa dashi suna  dubansa bakinsu  na son furta wani abu "salma ki  rabu dasu kawai  mu dai muyi yadda zata  dawo daidai kafin wannan yarinyar ta gama takaba araba gado ,aunty salma ta saki murmushin jin dadi burinta zai cika "kai wallahi ina cikin farinciki saboda kaso  mai yawa zaka samu “sosai kuwa dan kaso biyu zanci tunda ni nmj ne "ya qarasa maganar cikin tsananin farinciki wannan kuma haka ne bari kama gabanmu su kuma suje su qarata da kukansu hawaye ne yayi masu yawa" wallahi nima allah allah nake lokaci yayi araba abani kasona inji cewar aunty hasana baba gali ya saki murmushi "ni Allah yasa a mallaka min kamfanin burodi gbdy aunty salma tasa dariya murna kmr su rungume juna a wajen ."baba gali da aunty salma suka fice suna dariya aunty Hasana ta shiga kitchen domin daurawa umma abinci dan tun daaka nemi sadam aka rasa  kusan rabin yininta anan take yi ." Umma ta kai hannu ta shafa sumar kan maryama  "allah yayiwa rayuwarki albarka ,allah ya qara mana hakuri, muyita hakuri da sannu allah zai mana sakayy.. “qarar wayar umma ce ta katseta maryama ta mike da sauri ta shiga duba inda wayar take "gashi can a karkashin pillow ta fad'a tare da d'auko wayar  ta mika mata cike da ladabi ta d'auka "assalamu alaikum, wallahi alhamdulillah mun godewa allah ya kunfan jiki Aa da kanki ai da kinyi zamanki hjy ba sai kin wahalar da kanki ba to shikenan allah ya kawoki lafiya sukai sallama " umma waye zai zo ?granny ce "shiru tayi tana tunani , tashi muje parlour'n tare suka fito zuwa parlour umma na kiran sunan   "hassana "kanwar hajiyata na nan zuwa in sha allahu gobe ,hasana ta fito daga kitchen tana goge hannunta tana cewa  "kai allah ya kawo mana ita lfy  ta kalli maryama ta galla mata katuwar harara "maza ki d'auke wad'an mugayen idanunki akaina  aí mu dai wannan yarinyar ki  zame mana balai a danginmu wai aunty yaushe zata bar bangaren  nan ne ta koma can gurin uwarta kar muma ta lashe mana kurwa ?wallah duk san dana daura idanuna akanta  ina jin kamar na kasheta ta mutu kamar yadda ta zama silar  kashe min dan danuwana dan girman allah ki sallema ta bar bangaren  nan mu huta da jaraba "ke dan Allah ya isa haka ina zata alhalin tana cikin takaba? wallahi hassana banason  abinda kike wa yarinyar nan yana matukar kona min rai dame kike son yarinyar nan taji ?Ko ance miki ita ta kashesa né ?Kiyi hakuri aunty in sha allahu na daina umma ta juya mata baya tana danne hawayenta ".amman Aunty  ya kamata ki  fito da kayan sadam  tunda yanzu ya zama na magada sai bawa yara su yi amfani dashi tunda ya mutu kafin wannan mayar ta gama takaba araba gadonsa .." "sadam bai mutu ba"maryama  ta fada da iyakacin karfinta tana juyowa ta fuskanceta  tare da dafe qirjinta "tabbas sadam bai mutu ba  ta qarasa mgnr tana kuka "yanzu ke hasana har kina tunanin abinda ya mutu ya bari sun zama na magada ku kenan ?dan kune magadansa sai ni da matarsa maryama nan  da  nan idanun umma  suka cika da kwalla ta shiga girgiza kai "wallahi  hasana ki bani mamaki sam banyi tunanin haka daga gareki ba "idan ma kiyi hakuri ni da kaina zan nemi araba duk abinda ya bari domin allah ne yace araba gado ni ban isa nayi jayayya da hukuncinsa ba amman at least kunyi hakuri   ku daina  daga hankalinku ,baku barni na huta ba baku  bar yarinyar mutane ta huta ba wai me yasa haka né ?karki manta maryama jininki ce domin kinfini kusanci daita dan diyar yayankice uwa daya uba daya wallahi naso sadam ya rayu kodan ya kula min daita ya gatanta min ita ya bata kulawar da duk wani miji yake bawa matarsa ."ta qarashe mgnr tana kuka ". maryam ma ta fashe da  kuka ."Umma ko zaa raba abinda sadam ya bari dan Allah a d'an jirkinta tukun har zuwa wani lokaci saboda har yanzu police suna Kan invesgetion idan ya zamo yana raye fa bai mutu ba kuma an rigada an raba komai nashi ni dai a nawa shawarar kar a ta'ba komai nashi hatta suturarsa abarshi tukun nan." da wani irin mugun kallo ta d'auketa dashi " yanzu ke maryama kina tunanin  yana raye ? " bai raye yana raye ya kamata  abari hukuma ta gama bincikenta alabashi komai zaa yi sai ayi amman for now abar komai gsky Tunda tasoma magna Aunty hasana tayi shiru tsaye tana mka maka  mugun kallo, da ashariya daga cikin zuciyarta "kaji min tsinanniyar shegiyar yarinya suka jiyo muryar aunty salma gabadaya suka juya bayansu suna kallonta ahankali ta dinga taku har ta qaraso inda suke "lafiyarki ma kuwa maryama ?gsky akwai  alamun kin zauce ayi hanzari akaiki asibitin mahaukata a duba lafiyar kwakwa kuwarki,"kece fa da kanki kika tabbatar mana  yaro nan ya mutu tunda a gabanki kika ce an binnesa  da ransa amman ki kekashe kasa akan bai mutu ba " wallahi aunty bai mutu ba dan ina ..."ke jaira kiyi mana shiru anan kafin na zuciya na soma yar yar fa miki mari sadam  ya mutu kuma bazai dawo ba har abada idan ma zaki cire hkn aranki ki cire ki fara tunanin wata rayuwa." ta fad'a tana huci “wallahi bai mutu ,kuma babu mai raba gadonsa hasalima babu takabarsa akaina ina nan ma tsayin matarsa har tsawon shekaru hudu “lallai hasashena ya tabbata yarinyar nan ta samu tabin hankali “to tsaya kiji da kyau duk macen da mijinta ya bata ne zatayi dakon aurensa na tsawon shekaru hudu sannan bayan haka tayi idda idan kin haukace ne gara tun wuri musani amman rabon gado tabbas zaayisa acikin gidan nan inji cewar aunty salma .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 28 Kwanciya maryama tayi a kasa tana wani irin kuka mai ta'ba zuciya da ban tausayi  sai dai duk wannan kukan da take sautin muryarta bata fita sosai ,tana jin ina ma sautin kukanta ya fito fili da hakan zai fiye mata sauki fiyye da rashin fitowarsa bugu da qari ko yasa yan'uwan mahaifinta sun sauko daga tsatsauran raayinsu  su tausayawa rayuwarta ta jurewa kowance  irin jarabawar da Allah yayi mata amman ta kasa jurewa wannan  jarabawar, ta kasa jurewa jarabawar rashin miji da kuma d'anuwa gareta."meye tarin zunubina?tayiwa kanta tambayar hawaye na sake gangarowa akan kuncinta "ya Allah ka sausautawa rayuwata domin idan abubuwan dake faruwa akaina  suka cigaba da faruwa  zuciyata zata buga ."idanun umma dake cike da ruwan hawaye ta zubawa aunty salma tana kallonta  cikin wani irin yanayi na tsananin damuwa da bakincikin mummunan kalamanta ga maryama ."cike da tsananin tausayawa  maryama umma ta qaraso gareta ta durkusa ta riko tafin hannunta cikin nata cikin yanayin tashin hankali tace "kukan ya isa haka maryama  kada kanki yayi ciwo ."      "mai yasa abubuwa suke zuwa min haka umma ?"ya zanyi da wannan rayuwar ? ya Allah ka d'auki rayuwata na mutu na huta da wannan duniyar da babu komai acikinta sai tarin bakinciki ya Allah ka d'auki rayuwata tunda haka rayuwar duniya take "daga wannan tashin hankali sai wannan tashin hankali meye laifina ?nan take tausayin maryama ya sake ninkuwa acikin zuciyar umma tare da jin wani irin tarin qaunarta mara misaltuwa "kiyi hakuri maryama ki daina furta wad'an nan kalaman haka rayuwa take cike  da kudirorin ubangiji ,sannan dukkan rayuwa d'an adam rubutaccen al'amarin ne daga Allah,na shafa fad'a miki duk mutumin da Allah yake so shi yake yiwa jarabawa." wani sabon kuka ta fashe dashi tana jin kamar ranta zai fita ya bar gangar jikinta aunty salma ta kwa'be baki tana duban umma da maryama a kaskance kafin ahankali ta cigaba da cewa "da dai kin daina wannan kukan  munafurci da kike yi da bazai ta'ba miki maganin halin da kike ciki ba, mutuwa ce da bakinki kika ce agabanki aka binne sadam da ransa to me kuma yayi saura ?Jin haka ya qara sa  ran umma yayi  matukar 'baci  ta d'ago  idanunta cikin zafin rai ta  kira sunan aunty salma "salma !" Yanayin yadda ta kira sunan cikin tsawa ya d'aga masu hankali gabad'aya sukai tsuru suna kallonta domin wannan shine karo na farko da suka ga tarin damuwa da 'bacin rai acikin kwayar idanunta,"salma  karki bari 'bacin raina ya sake ninkuwa akan wanda nake ciki ,nayi ta qoqarin na danne zuciyata akanku  amman naga alamun so kuke  sai na nuna muku  fushina da 'bacin raina"me maryama ta tsare maku ?wani irin numfashi mai zafi umma ta fesar kamar an tsikareta haka umma ta tashi daga gaban maryama "wallahi wallahi !!kunji na rantse akan maryama zan iya 'batawa da kowa dan haka ku  shiga hankalinku ku san irin magangun da zasu dinga fitowa daga bakinku  saboda kuma kuna da naku ya'ya,allah yasa mata kuka haifa dayawa kusani duk mugun nufinku ga maryama kanku  ko kan ya'yanku  zai dawo domin allah baya zalinci kuma baya son mai zalinci amman nasan rashin ilimi ke damun rayuwarku domin da kusan dukkan rayuwar rubutaccen lamari ne daga rabbi, kilan da baku tsaya ' batawa kanku  lokaci ba gurin matsawa kanku da hassada da hankoron neman duniyar da wani ba ." aunty salma ta kalli umma wacce  har lokacin kwayar idanunta  na kanta cike da tarin 'bacin rai sannan ta waiga inda baba gali da aunty hasana suke tsaye suma cike da mamakin umma .aunty salma ta daure zuciyarta da maganar umma tace "irin fatan da zaki mana kenan ?"irin fatan dai da  kukewa  kanku kenan." da sauri umma ta bata amsa da haka sannan tana cigaba da cewa  " maza ku fice min daga parlour bana son ganinku  kuma wannan ya zamo karo na farko dana qarshe da zaku  shigo inda nike kuyi lamarinku nayi nawa bana son ganin gaba d'ayanku a inda nake kowa ya zauna inda allah ya ajiyesa ."saboda an ta'ba miki yar so zaki fad'a mana haka ? Inji cewar aunty hasana "kwarai kuwa zan ma iya yin abinda yafi haka matuqar akan maryama ne aunty hasana ta numfasa kana tace "idan bake ba aunty ai murna zakiyi da abinda ake wa yarinyar nan yarinyar da ta zama silar rasa tilon d'anki  "sadam dai d'ana ne dana   haifa da cikina  duk kuma  wanda rashinsa zai wa ciwo a bayana yake to na barwa Allah kada wanda ya sake dawo min da hannun agogo baya kuje na sallameku bana son ganinku, yadda baku qaunar maryama nima wallahi a yanzu bana qaunarku daga yau na yanke duk wata halaka daku ." da sauri aunty salma ta qaraso ta durkushe gaban ummah ta rike qafafuwan umma da duka hannuwanta ta soma girgiza mata kai kamar wata kadangariya tana kuka tana bata hakuri "dan girman allah aunty kiyi hakuri  bazamu sake cewa komai akan lamarin mutuwar sadam da gadonsa ba ki yafe mu dan Allah wallahi sai yanzu nake jin nadamar abinda nayi in sha allahu bazan sake ba tabbas maryama tamkar diyarmu ce Allah ya huci zuciyarki wallahi bazamu sake ba ." gwalalo idanu aunty hasana da baba gali sukai suna kallon  makirci irin na aunty salma ,sam basu ta'ba tunanin zata aikata haka ba "lallai ta cika babba makira ta qarshe "kiyi hakuri dan Allah aunty ta sake  fad'a tana mai sakar ma umma qafafun ta kamo hannunta numfashi umma ta sauke da karfi sannan ta samu waje ta zauna akan kujera tana runtse idanunta tare da dafe goshinta" sigina aunty salma tayiwa baba gali da aunty hassana alamun suma suce wani abu ai kuwa nan da nan suka matso kusa da umma suna mata magiya da ban hakuri "shikenan komai ya wuce allah ya yafe muna gabadaya amman dai kusani maryama bata cancanci haka daga gareku ba ,maryama a yanzu tafi bukatar kulawa da tausayawa da soyayya tattare da rarrashi daga gareku tun daga farkon rayuwarta baku qaunaceta ba wallahi kuji tsoron allah na rashin rike zumunci tsakani da Allah da kukayi ,wani abun mutane sunayi ne dan ganin ido wani dan zumunci zasu fake suci amana mussaman zumuncin wannan zamani amman ku babu wanda kukayi aciki kona ganin idon ma bakuyi ba bare bayan ido amman wallahi kusani zumunci a duniya wajibi ne duk kuma wanda bai yisa a duniya ba zai yisa a lahira alahirar ma acikin wutan jahannama ta fad'a tana jin wata irin natsuwa a cikin zuciyarta ". "wannan tabbas haka ne allah ya shireyar damu gaba daya allah kuma ya bamu ikon sadar da zumunci dan allah ba dan kwadayin ko neman wata biyan bukata ba "baba gali ya fad'a yana mai  cike da nuna tausayawa ga maryama wacce hawaye biyu biyu ke bin kuncinta yace "diyata maryama Kiyi hakuri kinji in sha allahu kuka da damuwarki sunzo qarshe domin a yanzu a shirye nike dana baki duk wata kulawa da uba zai bawa diyar cikinsa ."da sauri maryama ta d'ago kwayar idanunta da suka jeme ta tsurawa baba gali cike da mamakin jin furucinsa  aunty salma  tayi tsigil tace "ki daina mamaki jin abinda babanki ya fad'a ,daa na shiga zuciyar mutun a ga abinda yake ciki da mun bude miki zukatanmu a yau kinga irin tarin nadamar da mukayi a yanzu babu wacce muke son gani cikin farinciki kamarki ki yafe mana duk da bamu dace da a yafe mana ba saboda abubuwan da muka dauki tsawon shekaru muna yi miki "in a slow voice maryama tace "babu aunty salma komai na wuce na yafe maku ." murmushin bakinciki suka sakar mata kafin ahankali suka shiga wata hirar allah sarki umma har ga allah ta hakura domin ta d'auka nadamar gasky sukai ,ta sake dasu sosai tayita masu nasiha kuma  duk akan zumunci ne bayan kamar mintuna shabiyar d'aya byn d'aya sukai wa umma sallama suka  fice suka bar umma da maryama . "Umma nah !" maryama ta kira sunanta cikin sanyin murya "na'am maryama kina bukatar wani abu ne ?bana bukatar komai umma ,ina dai jin dadi ne tare da godewa allah daya   bani ke amatsayin uwata kuma uwar mijina , ya  allah ka bani ikon kyautata ma umma nah   ,ya Allah ka bani ikon yi mata biyayya, ya Allah ka dawo mana da yaya sadam cikin koshin lafiya ka azurtamu da samun zuria masu albarka dashi ,ya Allah kasa mu kasance  har a aljannatul firdausi atare "ameen maryama ina alfahari dake, nima haka umma ina sonki "baki kai wa ni ba  maryama sonki ajinina  yake maryama, allah ya za'ba miki abinda yafi zama alkhairi arayuwarki,Allah ya bamu ikon cinye jarabawar mu ,ahankali suka dinga kwantarwa da zukantansu hankali har suka samu natsuwa sai dai da zarar ka d'aura idanunka akansu zaka fahimci zallar tashin hankali da damuwar da suke "ummah ina jin kauri "bari naje na duba ina ganin abincin da auntynki hasana ta daura ne yake kauri  ."a'a umma Kiyi zamanki bari naje"uhm uhm maryama  bana son kina damun kanki "a'a ummah nah sai dai muje tare ta fad'a tare da mikewa ta tsaya kusa da ummah, umma tayi murmushi a tare suka nufi hanyar kitchen." ******* tsaye nuzlah take ajikin wondo d'akinta tana zubar da hawayen nadama  a yanzu damuwa tayiwa zuciyarta mummunar kamu  dan ko abinci bata ci tunaninta kaf ya tafi ne akan son sanin matsayinta a wajen yaya hisham ,shin zai aureta ne ko kuma zai zillewa aurenta ne ?kanta yayi mugun kullewa mafuta kawai take nema "idan har bai aureta ba tayi biyu babu kenan bata ga auren ata bata ga nashi auren idan kuwa haka ne ta cuci kanta da kanta tana cikin wannan halin ta  hango shigowar motar yaya hisham din cikin haraban estate dinsu da sauri ta  saki labalen ta qarasa gaban mirrow ta soma gyara fuskarta ta d'auki bakin mayafin abayar da take sanye dashi tayi rolling kanta ta feshe ilahirin jikinta da turare ta fito cikin sauri wanda alokacin har sun samu waje sunyi parking din motarsu sun fito suna taku yaya hisham na rike da jakar nana hauwa'u yayinda nana hauwa'u take takawa da kyar saboda cikinta ya tsufa ."da  sauri nuzla take daga kafafunwanta lokacin data qaraso daf dasu ta kira sunansa "yaya hisham!" cak suka tsaya a tare shi da nana hauwa'u sai dai ita bata juyo ba dan tasan muryar wacce  ,muryar nuzla a raunane tace "yaya hisham ina son muyi magana da kai "jin haka yasa nana hauwa'u ta  daidaita natsuwarta tare da danne zuciyarta da kishin mijinta ba dan komai ba sai dan ta qara kankaro wa kanta mutunci a idanunsa domin ba komai ake magana akai ba hakan yana zubar da martabar mace a idanun mijinta sai dai wani irin bugawa zuciyarta keyi da karfin gaske saboda tsananin kishin mijinta ." ahankali ta cigaba da d'aka qafafuwanta domin basu dama  hakan yasa yaya hisham  ya juya bayansa  tare da zubawa nuzla ido yana kallonta a tsanake " duk ta rame ta d'ashe kamar wacce tayi shekara babu lafiya ko wacce babu jini ajikinta "idan na kiraka baka d'aga kirana yaya hisham laifin me nayi maka ?tayi maganar cike da rauni ,yayinda hawaye suka cika kwarnin idanunta" ban ta'ba expecting haka daga gareka ba well duk a ajiye wannan maganar ya batun aurenmu dan naga kamar yanzu ka fara canza raayinka akaina ?"Eh tô nuzla kamar haka ne dan a yanzu dai gsky bana jin wannan abu zai kasance a tsakaninmu "me yasa yaya hisham ?ta tambayesa  tana mai kamo hannunsa cikin tsananin tashin hankali "babu wani dalili kawai matata ta isheni daman can giyar soyayyarki ce ta hanani gane quality's dinta a yanzu kuma idanuna sun bud'e na fahimci duk duniya babu salahar mace kamar nana hauwa'u mace ce mai hakuri mai biyayya mai kyautatawa mai kawaici bazan iya had'ata da wata mace ba ita kad'ai ta isheni na qarasa rayuwata ,na godewa allah na godewa mahaifiyata da tayi silar da nana hauwa'u ta zamo mata agareni "dan girman allah yaya hisham kayi hakuri ka aureni nima zanyi maka duk abinda ka lissafa "bazaki iya ba nuzla bazaki iya hakurin da nana hauwa'u take dani ba "saboda me ?murmshin takaici yaya hisham yayi yana girgiza mata kai "kayi tunani akaina yaya hisham karka hukuntani akan laifin da nayi maka wallahi sharrin sheidan ne  ,ita soyayya fahimtar juna ne kuma tun farko bamu fahimci junanmu dake ba shiyasa muka samu matsala,ina sonki baki sona zuciyarki na kan wanina wanda ke a karon kanki Kinsan bazaki ta'ba samunsa  ba "yanzu nake qara jin wannan nadamar da dana sanin abubuwan da nayi maka dan girman allah kayi hakuri wallahi har da sharrin sheidan ". " babu wani sharrin sheidan nuzla kisa aranki babu qaddarar aure a tsakaninmu ne ana gobe fa daurin aurenmu kika gudu kika barni da tarin damuwa Kiyi hakuri kawai haka Allah ya qaddaro miki sheidan bai isa ya raba abinda allah ya hada ba saboda shi Allah daya hadani da nana hauwa'u yasan abinda yasa ya rabamu ya hadani daita ,a yanzu soyayyar dake tsakanina da nana hauwa'u babu dalilin da zai sa na ita had'ata da wata ina sonta da dukanin rayuwata kasa cewa komai nuzla tayi dan gabad'aya ta lura hankalinsa naga matarsa wacce take can ta rasa yadda zatayi ta shiga cikin parlour'n mami dan zuciyarta wani irin dokawa take da karfin gaske wanda hakan ya haifarwa d'an cikin hantsilawa." da nana hauwa'u tayi niyyar tura kofar parlour'n mami sai taji ta kasa tsoro take ji zuciyarta na cike da tsoron bari mijinta a hannun nuzla da tayi shi kansa yaya hisham din bai mata adalci ba daya cigaba da tsayuwa da nuzla ai ko babu komai ya kamata yaji kunyarta sannan ya nunawa nuzla tana da matsayi ko yaya ne agurinsa amman saboda bai dauketa da daraja ba yana kallonta ta wuce ya cigaba da tsayuwa daita runtse idanunta tayi sai ga hawaye sharrr sun biyo kuncinta ." da kyar dafe da qirjinta dake faman luguden bugu dum dum ta tura kofar ta shiga allah ya taimaketa bata iske kowa acikin parlour'n ba numfashi ta sauke wani zufa na karyo mata a saman goshinta da karan hancinta zagaye parlour'n ta shiga yi zuciyarta na tafarfasa tana cikin wannan halin taji sautin sanyayyiyar muryarsa kasa juyowa tayi ta kallesa dan zuwa lokaci hawaye sun qara cika idanuwanta "baby nah!"tana jinsa amman ta kasa juyowa ta kallesa dan bata son yaga rauninta "baby nah kukan me kikeyi diriricewa tayi tana qoqarin maida hawayenta "zo gareni !qoqarin juyowa take amman kukan da take yasa ta kasa  sai numfashi da take fixgowa tana fitarwa da kyar "please baby nah maman abar qaunata ."still bata juyo ba ta cigaba da tsayuwa tana jan numfashi ahankali ya qarasa ya tsaya abayanta ya had'eta da qirjinsa ya daura hannunsa daya akan cikinta yana shafawa yana shakar kamshin turaren jikinta kusan second goma suna tsaye haka tunani tayi kar wani yazo ya samesu haka yasa ta zare jikinta kwayar idanunsa ya tsura mata yana jin yadda soayyarta ke sake huda zuciyarsa ." Ahankali ya riko tafin hannunta yayi taku biyu ya zaunar daita akan kujera mai zaman mutun daya ya dawo gabanta ya durkusa a gabanta tamkar mai neman gafara tare da kafeta da kwayar idanunshi yana kallonta yana nazarin yanayinta ahankali ta kawar da fuskarta gefe tana qoqarin sake danne damuwarta numfashi ya sauke da karfi tare da tsarke hannunshi cikin nata ya dawo da fuskarta garesa  "am sorry baby !ya fad'a yana murza tafin hannuta cikin nashi" me kayi ?naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana sake damke hannunta cikin nashi sannan ya motsa labbansa "na haifar miki da damuwa "wani irin damuwa kuma ?ni babu wata damuwa daka haifar min?na haifar miki da damuwa mana nayi silar saka zuciyarki shiga qunci na tsaya na saurari nuzla alhalin ban nemi izini daga gareki ba nasan dole zakiji babu dadi aranki dan Allah kiyi hakuri ki yafe min ."murmushin tayi wanda yafi kuka ciwo "dan Allah ka daina fad'ar haka banaso meye aciki dan ka kula nuzla ?karfa ka manta ni matarka ce nuzla kuma yaruwarmu ce gabad'aya kana da damar aurenta ma ba kulata ba ,karka manta na baka wannan damar idan har yanzu kana raayin aurenta kofa a bud'e take bazan haramta halal din da Allah ya halallta ba sai ma nayi maku fatan alkhairi ta fad'a tana kallonsa shima ita yake kallo yana sake hango damuwa daga gareta ," gabad'aya fuskarta ta sauya hankalinta a matukar tashe take maganar da take amman kaji abinda ta fad'a dan karta haifar da damuwa atsakaninsu "ni dai Kiyi hakuri bazan sake kulata ba yau ma na tsaya na kawo qarshen komai ne a tsakaninmu sautin muryarta ne ya katse masa magana "tashi ka zauna please kar qafafuwanka sunyi ciwo ka daina damun kanka dan baka min laifin kome ba tana gama fadar haka ta mike da kyar tana cewa "bari na shiga dakin mami yanzu zan fito ta soma daga kafarta da kyar bayanta yabi da kallo yana mamakin hali irin nata da duka matan duniya haka suke kamar matarsa da baa samu wata damuwa a gidan aure ba komai nata dabam ne yasan tana da tsananin kishi akansa amman yanayin kishinta na daban ne kuma yana burgesa dan sau tari idan ya kira tana d'auka zata ce "an gaishe da mijin nuzla da nana hauwa'u tun abun na masa dadi har yazo ya fara jin zafin abun dan tun yana amsawa yazo baya amsawa sai dai kawar da maganar ya shigo da wata ,mata mu sani wannan d'abia ta nana hauwa'u d'abia ce mai kyau mu dinga kawar da idanunmu da hankulanmu akan mazajen mu ,mu basu dama kada mu saka ido dayawa akan lamuran su most especially akan mata domin Allah ya halatta zuciyar maza da son mata dayawa yayinda zuciyar mata take son nmj kawai mu san irin salon kishin da zamuyi idan kayi mijinka kawaici tabbas zai dinga jin kunyar aikata wasu abubuwan." "Tun dazu nake binka akan maganar sultana Adamcy  fa sam sam yaki yarda ya dauketa aiki akarkashinsa amman kaki kayi komai akai aunty abida ta cigaba da bin yaya ibrahim abaya tana masa magna amman bai ce mata komai ba "yanzu shikenan babu abinda zaka iya yi akai ?ta fad'a adaidai lokacin da suka tsaya suna fuskantar juna "na rasa meke damun taunainki kina yi kamar baki san halinsa ba tsawon shekaru kina cikin gidan nan kuma babu abinda baki sani akansa ba , kinsan yadda halinsa yake "haka ne nasan komai amman ni nasan yadda zanyi wanda shi kansa bazai ta'ba tunanin zan iya aikatawa ba ai tunda har nayi niyyar sultana ta auri adamcy kamr anyi auren nan an gama muddin ina raye "wannan shine dalilinki naso ta kasance kusa dashi ?ta gyada masa kai alamun "eh! "kina tunanin Adam zai amince da wannan hadin naki ?" ka tsaya kasa ido kaga ikon allah muddin ina raye sai ya aureta "numfashi ya sauke "gsky da kin canza shawara kina kallon yarinyar da mahaifiyarsa ma tayi masa umarni ya aura da kyar ya yarda yayi mata biyayya a qarshe ma sai daya saketa bare wata sultana can ,dama baa acikin family's dinmu take ba ". "kai dai ka  tsaya kasa ido kayi kallon abinda zanyi tunda shi har yanzu bai fahimci menene dalilin da yasa nake son sultana ta kasance a kusa dashi ba dan haka zanyi komai akai tunda kaima har yanzu kana bada umarni a kafani kamar yadda yake bayarwa ko..."dan allah malama ki bar wannan shirmen naki tun wuri ki dawo hankalinki idan ba haka ba zaki aikata katoton kuskuren da zai jawo miki matsala tabbas  ina da iko akan kafanin adalili mahaifina kuma shima mahaifina nawa a koda yaushe cikin bin bayan adamcy yake akan komai he always supporting Adam nayi imani ko wannan tsarin daya kawo baba babba yasan da komai dan haka a matsayina na mijinki zan baki umarnin ki cire hannunki ki fita cikin lamarinsa idan ba hk ba duk abinda yabi yo baya babu ruwana ya qarasa mgnr yana nunata da dan yatsansa sannan ya kama gabansa shiru tayi tana kallon bayansa tana ystsina fuska ." Maryama zaune a kusa da mahaifiyarta cikin halin damuwar data tsinci kanta, kullum qoqarin raba kanta da tunani take amman ta kasa domin da zarar ta runtsa idanunta yaya sadam dinta take ganin cikin tashi hankali  yanzu hk ma jan hankali mahaifiyarta take mata "ki fahimceni princess wannan matsalar gabadaya ta shafemu ko nace na fiki shiga cikin damuwa da tashin hankali mai tsananin akan mutuwar  sadam amman me zamuyi daya wuce hakuri mu barwa allah komai hatta mahaifiyarsa ta hakura ta barwa allah mai yasa Ke bazaki hakura ba "nasan akwai ciwo sosai amman ki dauka haka taki qaddarar take bawa kuma bai isa ya canzawa kansa qaddararsa ba ,bamu sani ba ko wani mijin Allah zai kawo cikin kankanin lokaci yasa wannna lamarin ya faru "numfashi maryama ta sauke mai hade da saitin kuka" dan allah kiyi hakuri ki daina fad'a min haka babu wani aure da zanyi na gama aure har abada ."ta jingina bayanta da abun gado ta daga idanunta sama hawaye na zubo mata "you better eat enough with all this cry cry ..."bazan iya cin komai ba aunty ." "Common bude baki na baki abinci kinji my princess wasu sabbin hawaye ne ya zubo akan kuncin maryam ta dube mahaifiyarta gabadaya ta fita haiyacinta adalilin damuwar data sameta " aunty kin cikin abinci ne ?banci ba ina son sai naga kinci ne taya zan iya cin abinci alhalin princess dina tana kwance kwana uku kenan bata sakawa cikinta komai ba ,maryama ta sauke naunayen ajiyar zuciya ta dauki karbi spoon din hannun mumcy ta dibi abinci ta kai bakinta "kici abinci sannan naci batai mutsu ba ta bude mata baki ta kai lomar abinci bakin mahaifiyarta, bata kai ga cire spoon din ba aunty ta dibo abinci da hannu ta kai bakin maryama." Maryama na hawaye mahaifiyarta hawaye aunty tana matukar tausayawa kanta da rayuwar yayanta "ina rokon allah yayi min sausauci domin zunubina yake shafar yayata da basu baji basu gani ba wasu hawaye masu ciwo ne masu zafi sukai zuba a idanunta "in sha allahu zan koma ga dangina zan rokesu gafara "dan allah Allah ki daina damun kanki nima na daina damuwa na yarda da qaddarata "aunty ta rungume maryam " yauwa princess ki kula da kanki kinji ,karki ji komai aunty in sha allahu zan kula miki da kaina ." "Me zaki ce da rana ?kinga aunty ba sai kin wahalar da kanki ba wannan abincin da naci ma ya isheni har gobe aunty ta dan ware idanunta waje "a'a  ki fad'a min kawai duk wahalarsa zan girka miki maryam tai murmushi bata ce uhm ba bare umh uhm sai ma ta daura kanta akan cinyar aunty yayinda ta saita idanunta akan takardun zanen jamaa dana kayan sawa a hankali tayi zurfi cikin tunanin makomar rayuwarta ta rasa komai ta rasa aikin yi duk inda ake bukata zanenta yanzu an daina nemanta ko tayi ta kai masu ma basanuna alamun ma yayi masu bare su karba dan mijin datasa mu ya tafi ya barta me kuma ya rage mata yanzu ?mutuwa !zuciyarta ta bata amsa da haka ta runtse idanunta gam saboda batason mahaifiyarta ta fahimci damuwarta aunty ta daura hannunta akanta hular kanta ya zame nan kwantaccen gashin kanta ya bayyana "princess dan Allah ki barwa allah komai kinji da sannu allah zai yaye mana komai numfashi ta sauke tana riko hannun aunty cikin nata "na gode sosai mamana allah ya tabbatar mana da alkhairi ." Zaune suke a babban parlour'n hajiya zulaihert baba babba da babba qarami da uncle jay sai fahad gabansu kayan motsa baki ne aka kawo masu  kowannensu cikin shiga ta alfarma acikinsu babu wanda bai taba abinda aka kawo masu  sai baba qarami wanda yake cika yake batsewa sannan yake allah allah Adam ya sauko ."ahankali ATA Ke saukowa daga matattakala jikinsa sanye da kaya light blue kansa sanye da facing cap fari sol haka ma kafafuwansa wasu hadaddun silifas farare ne sanye dasu sai kamshi turaren REED ne Ke tashi ajikinsa a natse ya qarasa saukowa ya qaraso inda suke ya gaishesu gabadaya yana tsaye bai kai ga zama ba babba qarami ya zabura ya mike a matukar fusace ya soma magana "kai wani irin yaro ne ?"kawai kana son batawa yara kasuwanci dan kawai kayi certified din kanka ,dama ubanwa ka zauna kayi shawara ko kuwa kafanin naka ne kai kadai da zaka zarta da hukunci akaron kanka "?"akan ma wani dalili zaka qara farashin kaya ." Ganin baba babba da uncle jay yasa bai dauki zafi ba ya kwantar da murya yace "nayi haka ne saboda ingancin kayanmu  bawai da wata man.."karka fad'a min haka domin wannan maganar banza ce ai sai da yaya Ibrhim ya fad'a masa kar yayi haka amman yaki inji cewar fahaf " wani mugun kallo ATA ya daukesa dashi wanda yasa babu shiri yaja bakinsa yayi shiru "duk wasu yan kasuwa ku barsu suje wasu compaing su dauki kaya daga ingancinsu zasu rasa abokan kasuwancinsu ni nasan abinda nake ba yau na fara kasuwanci ba koma nace kasuwanci ajinina ya....."enough Adam karka wuce gona da iri yadda kake taimaka da kasuwanci muma itace silar zuwanmu duniya ba kuma zamu yarda ka batawa yayanmu kasuwancinsu dan muma munyi business sama da shekara talatin , so munsan kasuwanci dan haka bamu amince da wannan tsarin naka ba domin tsari ne da zai korewa kanfani kasuwa daga yanzu da nake maka wannan maganar ka janye kudirinka akai "wannan shine magana ta gasky baba abinda yaya Ibrahim yayita fama dashi kenan Faaha ya fada yana hura hanci abinda ma ya kamata da zai dauki wannan mataki ya zaunar daku gabadaya ya tautauna daku ba wai ya yanke hukunci a qaron kansa ba nan fa baba qarami  ya dinga zuba ruwan bala'i ta inda yake shiga bata nan yake fita ba ,sauran yan'uwansa na bashi hakuri da kokarin kwantar da fushinsa dan bai iya fushi ba mutun ne mai tsananin zafin rai zuciya ". "Ku daina bashi hakuri yayi duk abinda zai yi ".ATA ya fad'a a fusace sannan ya tsaida kwayar idanunshi akan baba qaramin "baka da wannan cikakken iko akan wannan kafanin magana ta karshe ka janye jikinka akan wannan kafanin ka maida idanunka akan wanda yake naka ne kai kadai "ni kake fadawa haka saboda baka da mutunci ?" Ata yayi shiru yana hura hanci tare da soke hannuwansa cikin ajihu "dan banza yaron kawai mai banza zuciya ni wallahi bansan inda uwarka tasamoka ba dan ubanka bashi da mugun hali da mugunta ,yaro kamar sheidan idan anyi nan yayi can dan iskan yaro kawai  wallahi maza maza ka tattara ka kama gabanka kabar masu kamfani su cigaba da kula dashi ka tsaya iya mallakinka dan kai ne zaka hakura ka bar mana ." shiru ata yayi yana kallon baba qarami zuciyarsa na tuttukin bakinciki wani irin tsanarsa yaji ya darsu acikin zuciyarsa ransa idan yayi dubu ya baci wallahi yaci darajan babba babba dake zaune da girman mahaifinsa da kuma uncle jay da yau ya gane kurensa domin kuwa da ya nuna masa ya zarta dan iskan daya kirasa dashi cike da fushin zuciya ya juya zai wuce baba babba ya kira sunansa "Adam ..! Cak ya tsaya sakamakon jin sautin muryar baba babba "dawo nan Adam a gama magana gabadaya ya juyo a sukwane fuskar nan tashi ta sake rikicewa ta hade kwata kwata babu wani alamun annuri "me zance tunda ya zarta da hukuncin da yake so kuma ga dukkanin alamun yayi maku daidai ,"baba qarami ya kallesa ya watsar"ba haka bane adam !" baba babba ya fad'a tare da mikewa tsaye yayi taku zuwa inda yake tare da yin kasa da muryarsa "kafi karfin duk wannan adam ka janye hannunka tunda sun kasa fahimtar dalili dayasa kayi haka "kenan ka yarda da tsarinsu ?yes saboda zaman lafiya ne domin bazasu ta'ba fahimtarka ba idan ma da hali ka cire hannunka gbdy dan bana son na rasaka ,rayuwarka nada matukar amfani a gareni ."ata bai sake cewa komai ba ya juya a matukar fusace ya haye sama yana taka step cikin sauri sauri." Mmn sudai 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 29 Zuciyar ATA cunkushe da haushi tare da takaicin baba qarami ya tura kofar parlour'nsa ya shiga yana shiga kai tsaye bedroom dinsa ya shige ya rike kugunsa da hannu d'aya yayinda yasa d'ayan hannunsa ya dafe goshinsa da yaji yana masa wani irin mugun sara sakamakon'bacin ran daya shigo dashi ,babu abinda yake gani sai fuskar baba qarami ita ke masa gizo cikin tsananin 'bacin rai saurin runtse  idanuwansa yayi yana mai sake jin bakincikinsa na nunkuwa wani irin zafi da suya zuciyarsa keyi,duk da ya murje idanunshi ya fad'a magana son ransa amman hakan bai masa ba yaso ya zage kunjinsa ne ya zabga masa rashin mutuncin da har ya mutu bazai manta dashi ba .kusan mintuna shabiyar yana tsaye yana zariya  acikin d'akin tamkar wanda yayiwa sarki karya ."a can parlour'n kuwa baba babba ne a gaban baba qarami , bai damu da cewar shine babba ba ya kwantar da kai cike da tausasawa yake masa magana "dan girman allah baba qarami  kayi hakuri karkayi fushi da adamu tunda ka rigada kasan halinsa kuma ... "ba maganar hakuri bane yayi saurin dakatar dashi ta hanyar fad'ar haka "kawai kasashi yayi abinda ya dace shine zaman lafiyar kowa idan ba haka ba  zaayi wacce za'ayi "in sha allahu zai yi biyayya a gareka "dole ya sauke ra'ayinsa yabi naka domin kai uba ne agaresa "wannan haka ne dole yabi umarninsa "inji cewar uncle jay "kayi hakuri da duk ma abinda adamu yayi maka d'anka ne babu yadda zakayi dashi sai ma fatan alkhairi daka masa  arayuwarsa .""baba qarami ya katse uncle jay ta hanyar d'aga masa hannu "dakata jamilu ya isa haka karka cika ni da surutu "adamu ba d'ana bane kune dai kuka d'aukesa amatsayin d'a dan d'an cikina bazai ta'ba maida min magana ba kamar yadda yayi a yanzu a gabanku adamu yasan  ubansa ni kuma nasan ya'yan dana haifa ,sai abu na qarshe wallahi wallahi kunji na rantse ku gaya ma wannan gantalallen d'an naku ya kiyayaeni kar ya kuma yin gigin shiga hurumina dana ya'yana yayi lamarinsa muyi namu yayi na farko yayi na biyu kar yayi kuskuren aikata na uku domin idan yayi na uku bazai ji dadina ba "baba babba yace "shikenan in sha allahu bazai sake ba "baba qarami yace "da dai ya fiyye masa dan wallahi idan ya kuma yunkurin shuka min rashin mutunci ba wannan mgnr zaayi ba dan zan shuka masa wanda yafi nasa ."         " da kyar uncle jay da baba babba suka rarrashesa  suka samu ya d'an sauko sai dai duk da haka ya  fita yana zage zage tare da tsinewa ata din wanda shine abinda yafi komai konawa mami rai dan har sai data ta zubar da hawaye dan bakinciki ." Ahankali baba babba ya numfasa ya cewa uncle jay " tashi muje mu samu adamu shima mu kwantar masa da hankali dan a samu komai ya wuce atare suka mike suka haura saman d'akinsa alokacin ata ya samu waje ya zauna a gafen gadonsa ya had'e fuska tamkar hadari duk wanda ya kalli fuskarsa alokacin sai tsoro da firgici ya kamashi ,suka tsaya a gabansa suna kallonsa na tsawon lokaci kafin su fara magana .ahankali baba babba ya fara da nasiha mai ratsa zuciya da shiga jiki akan yayi hakuri da yan' uwansa "shiyasa a kullum yake qara ganin kimar dattinjon domin dattijo ne da yasan yakamata bayan baba babba yayi shiru shima uncle jay  ya soma nashi "kayi hakuri ata hakika mun san komai mun san kamfani na mahaifinka ne alfarma kawai yayi wa yan'uwa alokacin da yake raye hasalima babu wanda yasan cewar nashi ne sai mu shakikansa dan tun kafin rusuwarsa kamar yadda kasani ya fitarwa  kowa da hakinsa amman kasan halin kawunka sam baya kyautawa kanshi  kuma baa isa a fad'a masa gaskiya  yaji ba duk da yasan gskyr aka fad'a masa kai dai abinda nake so da kai ka cigaba da hakuri dashi, kasa aranka duk abinda ya aikata agareka tamkar mahaifinka ne yayi maka ,kayi hakuri ka zauna lafiya da kowa wannan shine muradinmu da kuma kwanciyar hankalinmu dana mahaifinyarka" jiki a sanyaye ata yace "naji kuma  a gode sosai da kulawarku "Allah yayi maka albarka sukai masa sallama suka fice daga gidan gabdaya." Bayan fitarsu da kamar mintuna talatin sai ga mami ta shigo inda ta iskeshi a zaune a parlour'n akan one siter hannusa rike da waya yana daddanawa a yadda yake operating din wayarsa zaka d'auka kwata kwata baya tattare da wata damuwa ne ballanatana wani abu makamancin matsala amman ala hakikanin gaksy kallo daya zaka masa ka fahimci yana tattare da zallar damuwa masu tarin yawa cike da tausayawa mami take kallonsa . ahankali ata ya d'ago tsumammun idanunshi da suka gama canza kala tsabar tashin hankali da yake ciki ya tsurawa mahaifiyarsa ido yana kallonta cike tsananin qauna ,waje ta samu ta zauna a gefensa murya a raunane ta kira sunansa"adamcy !gabadaya ya juyo bangaren da take zaune ya natsu sosai domin yaji abinda zata fad'a itama dan ya  rigada yasan taji komai daya faru kawai fitowarce taki yi shima yasan dan gudun abinda zai biyo baya ne yanzu ma  yasan  fad'a ne da nasiha ya shigo daita  "yayi maka kyau adamcy da duk abinda ka janyowa kanka ."shiru yayi kawai yana sauraranta kafin  ahankali ya runtse idanunshi ya kasa cewa komai ,mami ta cigaba da magana "wallahi adamcy ka rage wannnan zafin zuciyar karta jawo na rasaka . ina umartaka ka janye hannunka bazan so wani mummunar abu ya sameka ba domin duk abinda ya sameka ya sameni dan sai yafi min  ciwo akanka bazaka san yadda iyaye suke ji akan ya'yansu ba sai randa ka mallaki naka wallahi bana son nayi kukan rashinka dan allah ka hakura ." "yanzu sweetheart kina ganin akwai abinda zasu iya min ?ya fad'a ransa a 'bace ta gyada masa  kai alamun "eh !"kinyi imani da allah sweetheart ?"sosai kuwa nayi imani da allah "to kisa aranki babu abinda zasu iya min ni ban ma yarda akwai wani dan Adam din  da zai iya cutar da wani ba fashe da izinin allah ya qaras maganar yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa "tabbas nasan da haka amman dai fita hanyarsu "shiru yayi mata "kenan bazakayi abinda nace ba ?tayi maganar cikin zafin rai "wallahi da  ana canza mutun adamcy da tunin na dade da canzaka kowa ya huta acikin danginka dan kwata kwata baka da kirki "ata dake zaune yayi shiru tare da cigaba da duban mami  batare da yace mata komai ba dan ya ma rasa abinda zai ce mata ne yasashi yin shirun sai dai cikin zafin rai ya kamo lips dinsa na kasa ya soma cizawa da karfi "ina sake  umartarka da ka sausauta komai idan ba haka ba zaka ruguza gida d'ayan da amafinka ya had'a " " kada kayi Kuskuren ruguza ahli dangin mahaifinka adamcy domin cikar muradinka idan ka aikata haka mahaifinka bazai ji dadi ba dan girman allah ka bar ruhinsa ya samu salama "ta qarasa maganar muryarta na rawa alamun tana son yin kuka "sweetheart zaki fara ko ?ya fad'a yana riko tafukan hannunta cikin nashi "kai din ne adamcy baka da kirki wallahi ban san wani irin zuciya gareka ba sam sam baka da tausayi "sweetheart ba haka bane kema kinsan adamcy dinki na iyakar kokarinsa akan ahlin mahaifinsa yana yin komai dan jin dadinsu ne ,babu abinda bana masu suna jin dadi ta koina tare da qoqarin sanyasu farinciki burina mu amafana da wannan kamafanin gabdayanmu nayi qarin kudi ne domin suji dadi ba dan mugunta ko dan jin dadina ba amman sweetheart ki duba kiga abinda  baba qarami yayi ,wallahi banyi haka dan zalinci  ko son rai ba kayanmu suna da ingancin da ko nawa muka saka farashinsu  zaa siya idan baa siya ba wallahi tabbas zaa dawo daga baya saboda ingancinsu ."ya qarasa maganar zuciyarsa cike da rauni ." jikin mami yayi mugu mugun sanyi da gane da jin abinda ya fad'a ta matso sosai kusa dashi tare da d'aura hannuwanta duka ta riko fuskarsa dashi tana kallonsa wani irin matsanancin tausayi ne mai tattare da qaunar d'an nata  taji ya sake nunkuwa acikin zuciyarta yayinda taji kuka from no where ya kufce mata, kawai ta rungumesa ajikinta tana wani irin kuka mai ban tausayi "wallahi nasani adamcy duk abinda zakayi akan agc babu mugunta acikinsa amman bana jin dadin furuncin babanka akanka haka zalika bana jin dadin yadda kake masa ko babu komai uba ne agareka kanin mahaifi ne  albarkarsa albarka mahaifinka ne haka zalika tsinuwarsa tsinuwar mahaifinka ce ,ina neman alfarma agareka ,na rokeka dan allah kada ka sake fad'a masa bakar magna akan komai shi din ubanka ne halak malak duk duniya baka da kamrsa ka cigaba da hakuri da yanayinsa haka halinsa yake tmkr naka duk da dai yace bai san inda na samoka ba bayan ya manta cewar duk wannna halin naka shi ka d'auko amman in sha allahu zaka canza ,zaka canza da izinin Allah,allah yayi maka albarka  ina maka addua allah ya baka abinda kake so duniya da lahira wannan yarinyar mafarkinka da kake so ina maka addua Allah yasa gaskiya ce. wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki  mai wuyar misaltuwa wanda bai ta'ba jin irinsa ba babu alokaci d'aya zuciyarsa ta tsunduma cikin  tunanin princess dinsa nan da nan kuma yarinyar data zanashi ta fad'o masa tun daga ranar farko daya soma ganinta har zuwa had'uwarsu a ogun, shiru yayi zaune tare da  rungume hannuwansa duka a qirjinsa  yana tunaninta, muryarta sak irin muryar yarinyar da yake mafarki, yaso kwarai yaga fuskarta a wancan ranar sai dai  cewar  ita  din matar aure ce  yasa ya hakura amman wasu wurare ajikinta duk irin na princess dinsa ne hatta yatsun hannunta irin na princess ne haka ma yatsun kafafunta kawai fuskarta ce ta rage masa ya gani ya tabbatar da ko ita ce. oh my godness god ! allah karka sa yarinyar nan tazo min amatsayin  matar aure dan ban san yadda zanyi da rayuwata ba"kayi shiru ." bai motsa ba dan bai ji abinda ta fad'a ba "ka daina zurfafa tunani ni dai a kullum ina maka adduar idan mutunce kuma alkhairi ce arayuwarka  Allah ya gaugauta had'aku idan ba gaskiya bace Allah ya kawar maka  da tunaninta ka huta " Agogon  tsarka hannuta  daya zamo hannusa  lokacin daya matso kusa daita yana shafa zanen lallen hannunta tayi baya da sauri sauran kadan ta kai kasa yayi sauri riko tsintsiyar hannuta sosai alokacin suke kallon juna  ido cikin ido suke kallon cikin kwayar idanun juna nan ma sai da yayi kokarin bude nikaf din tayi saurin kawar da fuskarta  ."ahankali ya mike tsaye  ya shiga bedroom dinsa ya d'auko agogon tsarka ya  fito ya tsaya yana qarewa agogon tsarkan kallo mai cike tsananin sheki yana jin kamar suna tare daita ne  a lokacin a hankali ya shiga kai kawo acikin dakin yana cikin wannan halin mami  ta mike ganin kamar ma ya manta da zamanta acikin parlour'n "Adamcy  ta kira sunansa ya dan gigice ya waigo  yana dubanta "meye damuwarka ?daga magana ka fita haiyacinka "ya girgiza mata kai  alamun babu komai "ta sauke numfashi tace "ya babu komai daga magana ka shiga tunani daga tunani ka bazama ka d'auko agogo kana kallo agogon waye kamar na mata ?"bai ce mata uffan ba illa ya samu waje akan three siter ya kwanta tare da lumshe tsumammun idanunshi   "ka fad'a min agogon wacece a hannunka ?kwanciya sosai yayi ya mike akan kujera batare daya bata amsar tambayar data masa ba ya damke agogon sosai  ahankali ahankali ya qara runtse idanunshi yayi pretending like kamar yana jin bacci "adamcy me ya kawo agogon mace hannunka neman mata ka fara ko me ?" "sweetheart I'm feeling sleepy ""Feeling  sleeping?"ta maimaita abinda ya fad'a "yes sweetheart bacci ".mami taja numfashi  ta sauke ahankali sannan tace "alright !amman karkayi dogon bacci dan laasar ta kusa idanunta akanshi ta fice daga parlour'n sai dai zuciyarta cike take fal da mamaki da zarginsa ." ******** "Maryama taso kizo gareni maryama ta mike da kyar dan gbdy jikinta babu laka ta dawo kusa da granny wacce ta kawo masu ziyara a safiyar yau din ta zauna granny ta kamo hannunta daya ta rike gam cikin nata cike da matsanancin tashin hankali ta soma magana "wai meke faruwa da rayuwar yarinyar nan ne ?gabadaya  na kasa fahimtar abinda ke faruwa daita duk lokacin da zaayi mgnr aureta ko tayi saurayi sai wani mummunar abu ya samesa?  yanzu kuma gashi wanda ya aureta shima ya mutu ya barta   , maryama tai saurin girgiza mata kai " granny bai mutu ya barni ba fa an dai binnesa  amman  nayi imani bai mutu ba  zai dawo domin ina cikin son yaya  sadam dan duk cikin  wad'an da suka nemi aurena babu wanda zuciyata ta yarda ta kuma amince dashi kamar yaya sadam ni kaina na kan zauna nayiwa kaina wannan tunani granny  "why abubuwa suke faruwa dani haka ? daga wannan sai wannan tayiwa kakar sadam tambayar tana sheshekar kuka “ya allah laifin me nayi haka da wannan jarabawa tamin yawa  ?yanzu ni nasan haka zan qare rayuwata matukar  na rasa yaya sadam babu mai kuma Kuskuren sake zuwa neman aurena ". tayi shiru hawaye na zuba daga cikin idanunta "me yasa kuka min haka ? me yasa kuka nisanta da mijina wallahi zuciyata  bazata  iya d'aukar wannan tashin hankalin ba?me yasa ? Why why !!! ta qarasa mgnr tana wani irin kuka nan take  suka rufa akanta har mahaifiyarta suna bata hakuri ". ahankali zuciyarta ta tsaidaita daga kukan da take tare da bata kwarin gwiwa "sadam dinki bai mutu ba sannan  bai barki ba zai dawo gareki ki bawa  zuciyarki kwarin gwiwa ki kwantar da hankalinki domin kwanciyar hankalinki shine kwanciyar hankalin duk wani masoyinki Kiyi masa addua da yarda allah zai dawo gareki ."tun lokacin da granny ta kirata zuwa gareta ya qaraso bakin kofar shigowa parlour'n da fuskarta ya sama cin qaro tana zubar da hawaye wanda ke fita daga kasan zuciyarta kamar ance ta d'aga idanunta dan daman tana fuskatar kofar shigowa ne idanunta ya sauka akanshi ."shiru tayi tana dubansa tana ganin tamkar a mafarki ne kallon juna suke ido cikin ido kafin a hankali ta motsa bakinta ahankali tace "kai ne a gidanmu sir  !?bai ce komai ba haka zalika bai shigo ba ya cigaba da tsayuwa "maryama! umma ta kira sunanta ta sauke numfashi tana duban umma "Kina bukatar wani abu ne ?batace komai ba ta sake yunkurin maida idanunta inda ta gansa sai dai wayam tagani babu shi babu alamun sa byn kmr minti goma ta sake ganinsa wannan karon mikewa tayi da sauri ta nufi kofar d'akin wanda hakan ya maida hankalinsu gurin cike da tsananin tashin hankali aunty hassana da aunty  suka biyo bayanata haka umma tayi kokarin danne damuwarta ta biyosu "sannu da zuwa oga ammar ka shigo daga ciki mana ." yayi shiru yana kallonta dan gabadaya bata haiyacinta  yaso ya wuce a tun ganin farko da yayi mata amman ya kasa "waye shi maryama ?umma ta tmbyeta "shine wanda ya taimaka ya bani aikin dana barwa subaia  a Z&A  .” nan take murmushi ya dan bayyana akan fuskar umma "Ke ki rufewa mutane baki da shegen karyar tsiyar "wannna ai mai gidan sadam ne " umma ta dubi aunty hassana cike sa mamaki a ina tasan ogan sadam ?amman dai tayi mata alamun tai shiru sai dai aunty hasana  taki shiru ta cigaba da zuba magana " mai gidansa ne dan haka naji anata fada ranar sadakar bakwai  hatta kayayyakin daakaita amfani dashi shine ya kawo yanzu nasan da wani abun arzikin yazo ,fuskar maryama bayyane da murmushi tun bayan rashin sadam datai sai yau annuri ya bayyana akan fuskarta kuma tayi imani na ganin oga ammar ne dan bata ta'ba expecting zai zo gareta ba to me ma ya kawosa ?ta jefawa wankakki yar kwakwaluwarta kafin ahankali ta mayar da kanta Ta sunkuyar a kasa  "yallabai  amar sannu da zuwa dan allah ka shigo daga ciki bai dace ka tsaya a bakin kofa  ba cewar umma da kyar ya ra'ba ta gefen maryama ya shigo still tsayawa yayi kamar yadda maryama tayi ya tsura mata idanunshi masu shigar da mutun cikin wani halin  " . “ka tsaya yallabai dan allah ka zauna ga guri “ numfashi ya fezgo da kyar ya fesar saboda ba zaman bane abinda ya damesa tashin hankalinsa yadda yaga yanayin maryama yafi komai damunsa ta rame sosai sai dogon hanci da dogon wuya tsawon second goma ya dauka  yana tsaye yana kallonta ya jiyo sautin muryar  umma " ga guri  ka zauna babu yadda ya iya ya dan dosana jikinsa ya zauna yana sauke numfashi "yallabai mun fa gode sosai da kulawarka allah ya saka maka da alkhairi idanunshi kawai ya lumshe batare da ya amsa ba duk da yaso yayi magana koda gaisuwa ce amamn hakan ya gagara sai dai ya balai tsurawa maryama idanunshi ta cikin glass yana kallonta kallo mai tattare da abubuwa dayawa  ya shiga wani yanayi da bai ta'ba shiga ba adalilin ramarta tausayi ne menene shi dai bai sani ba amman yasan zuciyarsa bata son ganinta cikin damuwa .”a natse maryama ta dauke idanunta akanshi ta maida Kan hoton mijinta dake manne da bangon parlour'n "yallabai ga ruwa aunty hasaana ta ajiye masa tire mai dauke da glass cup da  roban ruwa kwaya daya akan qaramin table ."naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi yana mai  dawowa haiyacinsa sai dai  still idanunshi na kan maryama sai dai ya  lura idanunta ba akansa suke ba hasalima wani guri take kallo fuskarta dauke da murmushi da iya wannan murmushin kawai zata gama da duk  zuciyar wanda ya daura idanunshi akanta ." Ahankali ya kai dubansa inda take kallo nan yaga tangamemen hoton mijinta sadam take kallo tana murmushi hankalinsa yayi matukar tashi nan take daidai zuciyarsa ya dinga bugawa da karfi tamkar ana buga masa guduma  hankalinsa ya sake  tashi macen da abokinsa kuma danuwansa ya dauki tsawon  lokaci sama da shakaeu shabiyar yana renon soyayyarta amman yau ga abinda sakacinsa  ya janyo masa yasani idan ata yasan itace yake ta qoqarin ganin sun had’u to zai yi nadamar har qarshen rayuwarsa  .ya furzar da numfashi yana jin wani irin zafi acikin zuciyarsa dan ya san da ata ya yarda ya ganta a tun farko a lokacin da ita din ba matar aure bace  da ko sama da kasa zasu hade babu mai aurenta sai shi .waigawa yayi yaga babu kowa a parlour'n alamu sun basu wuri "dukkanin alamun sun nuna kina tsanin son mijin nan naki da sauri ta juyo ta tsura masa ido jin abinda ya fad'a  ahankali ta lumshe masa idanunta tana tuno yaya sadam dinta byn kmr minti goma sai kuma  ta fashe masa da kuka "yaya  sadam his very special to me ya fiyye min komai dake cikin duniyar nan zuciyata zata rayu da qaunarsa ne kawai  .”yayi shiru kawai yana kallon qaramin bakinta da take motsawa a natse a ransa yace “idan ata ya sameta sai yayiwa wannan bakin kaca kaca kai bama iya bakinta ba ita karon kanta sai ta gane kurenta sai ta gane tashiga hannu .”oga ammar ka kuwa san abinda ake kira da soyayyar gasky ? karkace kai yayi kawai yana sake tsura mata ido dan da alamun soyayya ta zautar daita abokinsa zai sha aiki ba qarami ba “tô yaya sadam yana mun fiyye da soyayyar gsk ...."sorry allah ya jikansa allah yayi masa rahma naso na qara dawowa tun bayan sadakar uku amman sai wata tafiyar gaugauwa ta sameni yau kwanaki goma kenan da dawowata nace nazo naga lafiyarki fatan dai kina lafiya baki da wata damuwa ?” “bani da wata damuwa sai ta rashin mijina” miji miji !! ya fad’a acikin kasan ransa gbdy sukai shiru a tun bayan data furta haka bai sake cewa komai ba dan yana taya abokinsa jin haushin yadda take nuna son mijinta a fili parlour'n ya dauki shiru kafin ahankali maryama ta dago ta tsura masa idanunta "nasan subaia ce ta fada maka abinda ya faru ko ?yes itace zuciyata ta kadu sosai ban san sanda na janye fushin da nayi dake ba "na gode sosai allah ya jikan iyaye "ameen !”ya furta a fili wannan kalmar nata na cikin abinda take qara burgesa dashi ya dauki kamar awa daya tare daita sannan yace ni zan wuce daman nazo naga yanayin jikinki dan lokacin danazo ance bakya cikin haiyacinki shiru tai tana kallonsa kafin tayi wani hanzari har ya mike tsaye tare cewa " idan kina bukatar wani abu ki bari nasani yana gama fadar haka ya juya har ya kai bakin kofar fita ya juyo ya tsaya yana kallonta yana sake jin tausayinta  na mamaye zuciyarsa ta yunkura ta mike da kyar tayi taku biyu ta tsaya tana watsa da yatsun hannunta "take care !"taji ya furta ahankali daga saman lip's dinsa kai kawai ta gyada masa bayan fitarsa da wasu yan mintuna sai ga yara suna ta shigowa da kayan abinci aunty hasana tayi tsalle cike da murna tace "kai gsky wannan mutumin ba qaramin mai kudi bane kaga abun arziki tunda akayi mutuwar nan yake aiko da kayan abinci bata rufe bakinta ba sai ga yaronsa  ya shigo da bandir din yan dubu dubu guda biyar ya mikawa aunty hasana kasancewar itace a kusa dashi "gashi inji yallabai "da sauri ta kar'be tana zuba uban godiya aunty kinga wani sabon abun arziki ? gsky mutumin nan yana da matukar kirki sosai ai da gobe nayi niyyar zuwa  gidan aunty fatima nayi kwana biyi amman yanzu gsky babu inda zani wannan abun arziki haka ai sai an gama lashewa dani tasss sannan  zan..."haba hasana ke mutuwar nan ma kamar dadi kikaji daakayita karki manta duk wannan abun bazasu taba kwantar min da hankali ba d'a fa na rasa sukunta guda dan ma kwaya daya amman kike murna dan an kawo abun duniya gsky idan haka zaki cigaba  ni da kaina zan sallameki ki koma bangarenki dan zuciyata bazata iya d'aukar wannan cin fuskar ba.” “ baki yiwa wannan yar iskar fada ba ko ki koreta a gidanki alhalin itace silar jefa rayuwar d'akin ciki halin mutuwa sai ni ?ai idan kora ne ga wacce ta fini cancatar ki kora bani ba, kai ni me ma nayi tukun ?tayi mata tmbyr tana dubanta a dage babu abinda tayi ita din yarinyar kirki ce datasan mutunci kuma har yanzu dana rasa d'ana bana jin komai akanta sai tsananin soyayya yadda nake matukar qaunar sadam haka nake matukar qaunar maryama domin ita din tamkar diyar cikina take." bata da wani bambamci da sadam a wajena  hawaye ya zubo akan kuncinta "fatan kin fahimceni wannan family na bukatar kwanciyar hankali idan kuma kikayi kokarin kawo min tashin hankali wallahi zan ajiye duk wani zumunci agefe fatan kin fahimta,ina bukatar zaman lfy acikin gidan nan tana gama fadar haka ta nufi kofar d'akinta bata kai ga shiga d'akin ba ta jiyo sautin muryar maryama "tunda dai har zamana a gidan nan  yana  kawo tashin hankali atsakaninku ina ganin lokacin barina gidan yayi ."granny ta girgiza mata kai haka ma aunty wacce jikinta har rawa yake tsabar tashin hankalin maganr maryama .” Yayinda gaban umma yayi wani irin buga da mugun sauri ta juyo lokacin har maryama ta soma tafiya "tsaya !maryama ta tsaya cak tmkr yadda umma ta bata umarnin tana ko kuwa da numfashinta har sanda umma ta qaraso ta dafata "babu inda zaki kina nan har sai kin kammala takabarki idan kin yi raayin tafiya sai ki koma gurin mahaifiyarki idan kuma kinga zaki cigaba da zama dani duk daidai ne awurina amman a yanzu babu inda zaki kina tare dani ko kina son ki tafi ki barni  Kmr yadda sadam yayi ?ta girgiza mata kai tana kuka "banason na barki umma amman ki duba ki gani kullum kuna samun matsala akaina da  aunty hasana gani take nice silar komai alhalin bansan komai ba bansan meke faruwa da rayuwata ba umma da dai kin bari na tafi kawai ni yanzu bama zan cigaba da zama da kowa ba zan tafi inda babu wanda ya sanni na cigaba da rayuwata .”bazaki iya canza qaddararki ba maryama abinda zai faru ya rigada ya faru babu kuma wanda ya isa ya hana ko yasa "umma ina matukar qaunarki araina numfashi ummah  ta sauke tace "muje ki zauna ki huta kinji maryama "kai ni ban ta'ba ganin mahaukaciyar mata kamarki ba "taya zaki maida wacce tayi silar barin danki duniya tamkar diyar cikinki kin sani nasani kowa na yasani maryama ba diyarki bace diyar yayar mijinki ce km dan wani baya ta'ba zama tamkar d'anka kina ganin zata zama kamar sadam ne?" “kowa da yanayin rayuwarsa hasana ni haka tawa rayuwata take da d'ana da ba nawa ba duk abu d'aya ne agurina qaunar da nake ma maryama yasa na hadata aure da dana duk da na fahimci yanayinta a tun farko na nakin auren amman daga baya  ta amince saboda qaunar da take min kuma da ina da wani dan a duniya bayan sadam wallahi zan sake aurawa maryama shi   kuma ina da tabbacin  ko itace ta mutu bilkisu  zata sake  daukar diyarta ta bawa sadam ya aura "dan hka  kije kiyi abinda ke gabanki ko ki bar min gidana na rasa me yasa hasana kike yin haka shin maryama ba diyarki bace ba ,idan ma baki dauketa matsayin diya ba wannna qaddarar da ta sameta idan ta samu diyarki ya zaki ji ? "wannan shine karo na biyu da kika ce na bar miki bangarenki to  zan bar miki bangarenki  amman karki sake hada yayana da maryama domin diyata bazata ta'ba tursasa mijinta lallai sai ya kaita har wani gari kawai saboda wani zanen banza da wofi ba kar ma  ki sake hada maganrki da diyata banaso amman ki rubuta ki ajiye dai maryama zata juya miki baya tunda dai bakece kikawota duniya ba ."naji komai zakice allah ya raka taki gona “a’a abun bai kai ga haka ba duk kuyi hakuri Ke hassana kiyi zamanki amman fur tace tafiya zatayi da kyar granny ta shawo kanta ta hakura sai dai duk sanda zasu hada ido da maryama harara ne ke biyowa baya “ ***** Maryama zaune shiru duk da zuwa yanzu hankalinta ya dan kwanta amman bata wani cin abinci yadda ya kamata haka ne ma yasa jikinta yaki dawowa daidai umma da granny suka zo suka sakata a tsakiya "maryam taso muje kici abinci ta sauke naunayen ajiyar zuciya tana girgiza kai "bana jin yunwa "haba maryama ina lura dake tun jiya baki sakawa cikin komai ba karki cutar da kanki domin rayuwa babu ci babu sha akwai matsala idan wani ciwo ya kamaki yaya kike son muyi da rayuwarmu “. tayi murmushi kawai tana duban umma “idan ma bazaki tausayawa kowa ba ki tausayawa ummanki cewar granny umma bata ce komai ba ta koma hannunta daya fuskarta dauke da murmushi granny ta riko dayan hannunta suka nufi kan kujera mai zaman mutun uku daita atare suka zaunar daita "umma da kun barni wallahi bana jin cin komai Aa bazai fa yuwu ba ko bakya jin cin komai ya zama dole ki sakawa cikinki wani abu kafin ta sake yin magan granny ta kai spoon din abinci bakinta murmushi kawai maryama tayi ta karba ta soma ci granny na bata umma na bata ."ta kai hannu ta karbi spoon din hannun umma” nasan kema baki ciki komai ba ta dibi abinci ta kai bakinta "umma nah kici abinci “ta girgiza kai tana shafa fuskar maryama sannna ta bud'e bakinta fuskarta dauke da murmushi.” **** Maryama  zaune a parlour'n ummah sanye take cikin wondo da riga yan kanti kanta babu dankwali yayinda  gashin kanta ya zubo gadon bayanta gabanta qaramin table ne wanda ta daura farar takardar zane kasancewar ta samu aiki ta hanyar wata abokiyar aikinta yusira ,gefenta kuma tarin fararen takardu ne datai zane bata samu abinda take so ba ,sosai ta dukufa gurin ganin ta zana abinda ake bukata ,tana nan zaune umma tazo ta wuceta ta shiga kitchen byn wani lokaci ta fito ta dan tsaya tana dubanta kafin daga bisani ta koma ta cigaba da abinda take duk maryama bata dago ba dan sosai tayi nisa sai dai har zuwa wanna lokacin bata samu nasara ba ."har yanzu banga kinyi abun arziki ba keda zane baya baki wuya “ta dago a galabaice tamkar zatai kuka "wallahi umma bansan dalili ba na kasa samun abinda nake so ni ma rasa abinda Ke damuna gabadaya na manta komai umma ta qaraso ta dafa kafadarta” karki damu yarinyarta ki ajiye ki huta zuwa wani lokaci zaki samu abinda kike so Suna Cikin haka kawarta yusira ta shigo bakinta dauke da sallama sam maryama bata dago ba , ta dai amsa sallamar  ta cigaba da abinda take umm ta fito daga kitchen tana murmushi "yusira ce agidanmu ? . "Nice umma  ina yini ?Lafiya lau yusira ya mamanki ? tana lafiya ta fad'a tana zama kusa da maryama maryama kardai har yanzun baki qarasa ba gashi dashi nake son na wuce ?ta fad'a tana leka zane jirgin sama  ne " uhm wallahi gashin nan fa yusura har yanzu ta kusan awa daya kenan banga alamun zata gamasa ba, kai tunda nake daita ma ban taba ganin zane data bata lokaci irin wannan ba”. cewar umma tana gama fada ta nufi hanyar kitchen .” Yusira ta biyota abaya "umma me zai hana da zaman nan da maryama take ta nemi aiki tunda ta gama tabarta,banki maganrki ba yusura amman maryama ce wani lokacin akwai taurin kai cewar umma “da kuwa datayi kokari ta sake applied din aiki daya fi, kinga akwai wani compaing AGC dake bukatar ma'aikata nima zanyi applied  kinga da sai munje tare abinda ma ya kawo kenan amman sanin yanzu bata bukatar yin aiki yasa nace na fara miki magana dan kinsan yadda zaki shawo kanta ciki sauki ta amince” da zata amince hakika da naji dadi tunda zaman hk bashi da wani amfani banda tunani dake sa mutun amman Kinsan halinta idan tace bazatai abu ba to fa sai ahankali "Allah ya kyauta cewar yusura "amman Kinsan wani abu zan tura masu applications batare da saninta ba sai dai taji ankirata idan sun dauketa shikenan .” gaskiya umma hakan yayi kuma naji dadi sosai ina son duk inda zan kasance muje mu kasance tare ai kwanaki yayi min ciwo data bawa subai,a aikinta wallahi umma da ina gari bazai yiwu ba "to Ke kuma banda abunki ai taimako tayi kinga tafi maryama bukatar aikin duk halin tsananin dasu maryama suke ciki sunfi subaia tunda su ko babu komai muna nan kuma bazamu bari su rayu cikin kunci ba amman subaia da abinda zasu ci ma wahala yake masu ?." "Haka ne kuma allah yasa mu dace mu samu aikin nan dan aikin a kafanin AGC ba karamin albashi ake samu ba ,samun aiki ma awurin yana daga darajan mutun shiyasa kullum cikin addaua nake akan na samu aiki a wajen ,” bari na baki mail dinsu da zaki tura masu sako tayi maganar tana kokarin ciro wayarta "to shikenan yusira na gode amman me zai hana ki tura min ta Kan waya kawai kamar zai fi sauki ? .""Eh ! Haka ne kuma bari idan na koma gida sai na turo miki duk wannna maganar da suke babu wanda maryama taji domin tayi busy akan zane Mmn Sudais 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 Book 2 end *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 30 Granny zaune akan kujera mai zaman mutun biyu rike da qaurin qafafuwanta tana mammatsawa tana runtse idanunta alamun tana jin ciwo sosai muryarta a sanyaye tace “ wayyo allah qaurin qafata, wallahi qaurin qafar nan yana damuna da ciwo sosai umma dake zaune tare da aunty hasana najin haka ta tashi daga inda take zaune ta shiga d’akinta aunty hassana ta dubeta kana tace “sannu hajiya “yauwa hassana na gode, amman mai yasa bazaki dinga kunsa lalle ba yana maganin ciwon qafa sosai “ina yi amman wani lokacin idan ya tashi dole sai na had’a da man zafi .”bata kai ga rufe bakinta ba sai ga umma ta fito daga d’akinta ahankali ta qaraso inda granny take zaune hannunta rike da man zafi “sannu hajiya bari na shafa miki man zafi nan zaki d’an ji saukin zugin da suke miki, kinsan abu idan ya had’e maka da girma sai a hankali “ai kuwa na gode allah yayi albarka daman yanzu nake son tambayrki aboniki dan nasan bakya rasawa umma na qoqarin tsugunnawa sai ga maryama ta shigo bakinta d’auke da sallama .”tana ganinsu tayi murmushi ta qaraso da sauri ta tsaya kusa da umma tana cewa “umma mai ya samu granny naga kamar bata da lafiya ?”wallahi maryama qafafuwanta ke mata ciwo shine zan shafa mata man zafi “.“ayya sannu kinji granny Allah ya baki lafiya umma kawo man na shafa ma yar tsohuwar nan dan nasan ke ahankali zaki yi mata ni kuwa da iya karfina zanyi mata amfani dashi na durza sosai man zafin ya shiga ko….” “sannu muguwa! “Inji cewar Aunty hasana “maryama ta kalleta a natse batare da tace mata komai ba “nace sannu muguwa ko karya nayi da kike kallona a wulakance ?”daman babu abinda kika iya sai tsiya da mugunta muniyar banza kawai kin wani kafeni da wasu gwala gwalan idanuwa ko zaki cinyeni? still maryam bata ce mata komai ba idan da sabo ta rigada ta saba da halinta sai dai abinda take mata ita da mahaifiyarta yana matukar damunta koma tace ya fara isarta amman tasan duk runtse duk wuya baza ta’ba iya maida mata magana ba yadda batayi magana ba haka umma da granny basu ce ci kanki ba ,maryama ta cigaba da abinda take tana bawa granny labarai masu dadi da kwantar da hankali granny ta lumshe idanunta tana cewa “yauwa diyar albarka ya isa haka ma na gode sosai Allah yayi miki albarka allah ta jikan mahaifinki Allah ya rabaki da mahaifiyarki lafiya walalhi har naji saukin zugin da yake min allah yayi miki albarka allah yasa ki gama lafiya .”maryama ta amsa da “Ameen”. fuskarta da bayyanan ne murmushin na farinciki dan idan akwai abinda ke sakata jin farinciki da natsuwa bai wuce taji kana mata fatan alkhairi ba .” ATA tsaye acikin office dinsa sanye da wasu hadaddun suit wondo da riga ash colour haka ma takalman dake sanye a qafafunsa ash colour ne masu kyau da tsada yayinda jikinsa ke fitar da wani sanyayyen kamshi turare mai sanyi da kwantar da hankali .muryarsa a dake ya kira sunan sectary dinsa “Some !da sauri ta amsa masa da “ yes sir!” tana mai dubanshi cike da girmamawa da tsananin tsoro bai ce mata komai ba ya cigaba da aiki a system dinsa . yayinda itama ta cigaba da tsayuwa tana kallonsa da bayyanan ne tsoro a saman fuskarta ,fuskarsa babu walwala ya sauke kwayar idanunshi akanta tare da mika mata system dinsa “gashi ki duba sakonin masu neman aiki ne yau tsawon sati d’aya kenan ban samu dama dubawa ba yanzu haka ina son na d’an huta kad’an . “okay sir angama yanzu zanyi komai na gama ,ya dawo kan kujera ya zauna yana lumshe idanunshi yayinda some ta soma abinda ya sakata tana kallonsa ya mike a kan doguwar kujera da yake zaune ya kwanta tare da yin pillow da duka hannuwansa yana kallon saman office dinsa .” Bayan kamar mintuna talatin ya mike ya shiga bayi ya d’auro alwala ya shiga d’akin dake cikin office dinsa domin gabatar da sallama bai fito ba sai around 2 :30 yana fitowa ya kirata da wayar office ,ta shigo da sauri still rike da system din dan sauran kad’an ta gama duba wad’an da suka cancata tace ” sir gani ! “ya ake ciki ? ta d’ago da sauri tana dubansa sakamakon ganin sunan maryama cikin jerin masu neman aiki “sir !! na duba duka sakonin amman wannna sakon na qarshe akwai ….” kinga kiyi abinda ya dace kawai hanyar fita yayi daga office din “but sir!” kinga akwai abinda zanyi yayi saurin katseta ta hanyar fad’ar haka ya qarasa ficewa ” D’aya bayan d’aya take bin number masu neman aiki har ta kawo Kan number maryama, ta kira number ya kusan sai uku ba’a daga ba a karo na hud’u ne ta d’auka tare da cewa “hello!daga can bangaren aka amsa mata da” hello ko muna magana da maryam hussein ne ? “Yes of course itace muna kiranki ne daga nan AGC company bisa sakon neman aiki da kika tura mana mun duba takardunki da safur din zanenki duk babu wata matsala yanzu dai sai mun ganki domin yin interview ta qarasa maganar a lokacin da ATA ya dawo office din ya zauna ya janyo system dinsa yana dubawa ”nan take maryama ta rud’e ta shiga kallon umma a rikice “aiki kuma ?”ai ni ban tura wani sakon ai …”umma ta matso kusa daita da sauri ta dafa kafad’anta “ki ce kinji ni na tura masu sako neman aiki .” maryama tayi shiru tana duban umma tana jin wani irin bugun zuciya” ki natsu kiyi magana dasu da girmamawa” nan take maryama ta ‘bata rai amman babu yadda ta iya dan bazata iyawa umma mutsu akan komai ba ,numfashi ta sauke da karfi tace “shikenan yaushe Zanzo domin interview din ?On 28 march tana gama jin haka ta katse kiran tana duban umma “why umma wani aiki kuma nifa wallahi babu wani tsarin aiki arayuwata tunda yusira tana samo min zan dinga yi a gida “.murmushi umma tayi tana cewa “a’a maryama Kiyi shiru kiyiwa kanki fatan alkhairi karki ja da ikon allah “bazan yi jayayya da ikon allah ba amman ni wallahi umma …” kar ma ki rantse idan kika ga bakiyi aikin nan ba mutuwa nayi amman muddin ina raye sai kin ci amfanin karatunki “maryama ta shagwabe fuska kamar zatayi kuka tace”zanje ne kawai saboda son da nake miki babu yadda zaayi kice nayi abu nakiyi “nima ina sonki maryama shiyasa ma na tura miki neman aiki domin nasan shine cikar burinki wani dalili ne dabam yasa kika ce bazakiyi aiki ba ta qarasa maganar tana riko hannun maryama cikin nata tana jin wani irin a zuciyarta yayinda idanunta suka cika da ruwan hawaye sadam dinta ta tuna .” ahankali maryama ta zare hannunta cikin na umma ta shige dakinta da umma ta barma ta fad’a kan gado ranta duk babu dadi tunanin rayuwarta ta shig yi sannu ahankali har bacci ‘barawo yayi awon gaba daita .” “sir ina son nace wani abu shiru yayi bai amsa mata ba sai qarar daddana system dinsa kawai akeji sai data maimaita maganarta sannan yace “okay ina jinki na gama duk abinda kasani na kira wad’an da suka cancata “nasan zasuyi matukar murna dan babu wanda zai samu kiran daga kamfanin AGC bai ji dadi ba “sai wacan banzar yarinyar ba .” ya fad’a aciki ransa amman a zahiri cewa yayi “okay !sectary dai tayi shiru taso ya bata dama tun kafin ta kira number maryama amman yaki ,alamarin mai gidan nasu ne sai hakuri shi kawai zaiyi abinda yake so kuma alokacin da ya ga dama amman wani bai isa ba .”parlour’n mami dauke yake da manyan baki domin kuwa baba qarami ne tare da uncle jay da mami da aunty shahida har ma da aunty abida tare da sultana ,table din gabansu cike yake da kayan motsa baki wanda mami tasa aka kawo masu hira tayi dadi sosai inda aunty abida ta sako batun aikin sultana nan take baba qarami yace “ kai diyata karki damu ta shirya kawai ta fara zuwa aiki bama ita ba idan kina da masu bukatar son aiki akarkashinmu ki kawo muna maraba dasu “. “wani irin murna tayi tana mai jin dadin maganarsa ita dai mami bata ce uffan ba aka cigaba da hira har sanda ATA ya shigo mami na ganin shigowarsa ta mike zuwa kusa dashi dan tasan baya son azo acika masu gida da hayaniya kuma baqaramin aikinsa bane yayi abinda zai korasu gabadaya “abinda ya bawa mami mamaki bai wuce yadda sultana ta mike tazo ta tsaya gabansa ba tana wani irin rausaya da lumshe masa ido “thank you so much for giving me the job ,gsky naji dadi sosai zanyi aiki a qarqashin AGC company “what ?ya fad’a a matukar tsawace yana kallonta kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa “ina ganin kamar kin fara shaye shaye wa ya baki aiki a company “?baba qarami !”tayi mgnr tana duban inda baba qarami yake zaune”ni na bata kuma zatayi aiki alokacin dataso saboda itama uwarta nada ‘yanci acikin AGC “gsky baba qarami kana da matukar kirki amman shi wannan d’an naka ya fiyye jin kai ya manta cewar ni dashi asalin mu d’aya “to ai shi Adam bai da wannan kirki kuma duk cikin zuriarmu babu mara mutunci kamarsa amman wannan karon ko yana so ko bai so yarinya dole kiyi aiki a kamfani kwana nan ma zan dawo na cigaba da kula da kamfani dan nasan kan kamfani fiyye da wannan gatalallen yaron mara kunya idan ma naga dama zan iya dakatar dashi dan dama bai iya tafiyar da kasuwanci ba hauka da shirme kawai yasa a gaba saboda rashin sanin kan kasuwanci komai cikin zafin rai da fushi yake.” ATA yayi shiru yana dubansa a kaskance har ya soma taku zai isa inda baba qarami yake aunty shahida tayi sauri ta mike tare da rike masa hannunsa gam cikin nata tana masa alamar kar yace komai “amman da kin bari nace wani abu saboda yarinyar sam bata dace da aiki a company dinmu ba dan babu abinda ta iya sai hauka “koma dai menene kayi shiru ka barsu qanin mahaifi ne kuma tmkr mahaifi ne abinda kasan baza kayi wa dad yana raye ba karka yi masa albarkasa albarka dad ne ,dan haka ka tafi d’akinka ka huta” mami tace ko akawo maka coffe “no !ya bata amsa a fusace tamkar itace ta ‘bata masa rai, me zakaci ko sai zuwa anjima ?”bana bukatar cin komai ni kawai ku bani dama nayi magana da wancan mutumin” ina mai baka umarni adamcy karka ce masa komai dan Allah kaje d’akinka kuma a yanzu idan kace masa wani abu ban yafe maka ba .” shiru yayi kafin daga baya ya nufi hanyar d’akinsa har yayi taku uku yaji sautin muryar abida ta kira sunansa da isa ,da kamar bazai tsaya ba sai yayi wani tunani ya tsaya bata tsaya akoina ba sai a gabansa ido cikin ido take kallonsa tana masa murmushin gefen baki mai nuna alamun sunyi nasara daman da biyu suka shirya zuwa dan su aiwatar da nufinsu uncle jay ne kawai tafiyarsa dabam “ya kaji umarni da baba qarami ya zarta nasan baka ji dadin haka ba ko? amman dai aikin gama ya rigama ya gama ko kana so ko baka so kamar yadda ya fad’a sultana sai tayi aiki kuma a duk inda take so koda kuwa acikin office dinka ne baka isa ka tsaidaita ba, tunda ka kasa bata aiki wanda yake da iko akanka da kuma kamfani ya bata dama yanzu sai kayi duk abinda zaka..”ai bata kai ga qarasa maganarta ba taji saukar wasu lafiyayyun mari ji kake tass tass !! har guda biyu ajere akan kuncinta “enough..!ya fad’a a matukar tsawace gbdy mutanen da ke zaune a parlour’n babu wanda hankalinsa bai tashi ba cikin tsananin tsoro da tashin hankali aunty abida ta tsaya cak dafe da kuncinta tana dubansa fuskarta da bayyanan ne mamaki “Adam ka mareni ? “kad’an kika gani muddin bazaki daina shiga rayuwata ba “ ya fad’a a matukar tsawace .” Hankalin aunty shahida a tashe ta qaraso inda yake tsaye jikinsa na wani irin tsuma ta dafa kafad’ansa tare da fad’in “kana da hankali kuwa ?”ka kusan wacce ka mara ?matar aure ce kuma matar shakikinka tana magana tana nuna masa aunty abida da hannunta “.iskar bakinsa ya fesar yace “nasan ko wacece kuma nasan matsayinta kuma itama tasan ko waye ni bana cikin irin wadan mutanen da zuciyarsu Ke jurar raini wallahi idan bata daina enter dinta ba wata rana dukan mutuwa zan mata zaro ido aunty shahida tayi jikinta na wani rawa kamar yadda na mami ke rawa kana hauka ne adamcy ?”I don’t know but I fell like na haukace “wai meke damunka ne da kake abubuwa haka ?”dan Allah shahida ki barni kin cika min kunne abinda ya kamata kiyi ki ja mata kunne ta fita hanyata ta daina shiga lamarina that’s all yana gama fad’ar haka ya haye sama da sauri sauri yake taka step .” gabad’ayansu da kwayar idanu suka bisa dashi har suka daina ganinsa .”aunty shahida ta soma taku zata bisa mami tayi saurin riko mata tana girgiza mata kai”karki bisa shahida kinsan halinsa “an san halinsa mami amman shikenan sai a zuba masa ido ya dinga abinda yaga dama .”?ai daman ita ke daure masa gindin yin iskanci da wulakanci da taka duk wanda yaso dadin abun itama bai barta ba shegen yaro mara tarbiya kawai “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun abinda aunty shahida ta furta kenan alokacin da taji abinda baba qarami ya fad’a tayi data sanin yin maganarta, da kuma tasan kalmar da zai fad’a kenan da wallahi bazatace komai ba jiki a sanyaye mami ta nufi hanyar bangarenta aunty shahida ta juyo ta kalli baba qarami dake qoqarin mikewa tsaye zuciyarta na wani irin tafasa taso kwarai ta furta koda kalma daya ce akan kalmar shegen daya furta ga adamcy amman sai zuciyarta ta gargadeta domin a yanzu ma kuskurenta ne ya janyo ya fad’a abinda ya fad’a bazata so ta sake aikata wani kuskuren ba ranta a ‘bace ta juya tabi bayan mami .” Zaune ta isketa mami a baki gadonta tayi shiru idanunta na kallon sama d’akinta ta samu waje kusa da qafafunta ta zauna cike da girmamawa ta kira sunanta “mami ! mami ta sauke idanunta tana kallon aunty shahida fuskarta da alamun damuwa aunty shahida tayi kasa da kanta kana ta soma magana cike da biyayya “dan allah mami kiyi hakuri bisa kuskurena sam ban ji dadin abinda baba qarami ya fad’a ba domin idan mutun yace wa d’anka bashi da tarbiya to kai yake son ya zaga ya fake da zagin d’anka “numfashi mami ta sauke tana cewa “karki damu shahida idan da sabo na rigada na saba da halinsa kuma hausawa sukance dan kuka mai jawa uwarsa jifa duk wa ja min koda zagina yayi ?ni dai fatana allah ya canza adamcy allah kuma ya tsaresa daga sharrinsu Allah yasa kafin mutuwa naga canzawarsu aunty shahida ta share hawayen daya zubo mata “menene kuma abun zubar da hawaye ?wallahi mami kalmar tayi min zafi bansan me yasa yanzu baba qarami yake nunawa adamcy kiyayya haka ba ,ji nayi kamar na tanka masa “gara da baki tanka masa ba ai sai ya tabbatar da rashin tarbiyar da yace allah dai ya sawaka kawai zamu ce ahankali suka dinga tautaunawa wanda kusan duk akan adamcy ne .” ******* On 28 cikin sauri sauri maryama tayi abinda zatayi ta shirya cikin riga da siket blue da ratsin yellow ta dauko after dres ta daura akan kaya tayi rolling din kanta da mayafin after dress din ta rufe koina ajikinta ga kyau ga qarancin shekaru wanda yasa tayi looking very attractive ta fito zuwa parlour’n sai dai duk ranta babu dadi , da granny ta soma cin karo ta durkusa har kasa ta gaisheta “barka da safiya granny “barka maryama fatan kin tashi ?”Lfy ina umma? bata rufe baki ba umma ta fito daga dakinta ta qaraso ta tsaya kusa da maryama ta dafa kafadanta “har kin shirya masoyiya ? maryama tayi murmushin jin dadin sunan da umma ta kirata dashi tace “na shirya umma barka da safiya “kin tashi lafiya ?ta gyada mata kai tana cewa “ alhamdulillah gamu zamu yakin karshe grany ta matso sosai kusa daita “maryama ki bi komai a hankali ki kiyaye banda shiga abinda bai shafeki ba allah ya baki saa a dukkanin abinda kike sa gaba .murmushi maryama tayi tana “cewa Ameen angama kakata ta kaina zan kula da duk abinda kikace, ta juya bangaren umma tana kallonta “sai ku tayani da addua, in sha allahu zakiyi nasara amman kamar kinso kiyi late ?” Aa banyi latti ba zamuyi daidai sai na dawo umma “ai baki karya ba ta fad’a tare da mikewa ta janyo hannuta bata tsaya koina daita ba sai inda ta ajiye mata plet din abincin data zuba mata ta zaunar daita ta soma bata abinci a baki tana ci tana duba mata lokaci har ta koshi ta sha ruwa ta mike tsaye tare da jiran adduarta “fatan alkhairi diyata karki sawa zuciyar karaya ki karfafa zuciyarki kisa aranki matsalarki tazo karshe da yarda allah ki kula da kanki please “in sha allahu ta kalli inda Aunty Hasana take zaune akan kujera wacce ko kallon inda take batayi ba a tun sanda ta fito daga daki sai man karanta wani littafi take .” jiki a sanyaye kamar kartace mata komai tunda tasan ba fatan alkhairi take mata ba amman dai ta barwa allah komai kuma ko babu komai kanwar mahaifinta ce sai datai adduar samun nasara akanta sannan ta bude bakinta da kyar tace “aunty hasana ni zan tafi interview” fuskatar ta babu yabo babu fallasa ta dago tana cewa “in sha allahu bazaki samu aikin nan ba yadda kika fita da murna in sha allahu da bakinciki zaki dawo gidan nan kinyi sanadin kashe mana d’a amman Ke har kin manta kin fara neman aikinyi jikin maryama yayi sanyi hawaye ya cika kwarnin idanunta “hasana bai kamata ki dingawa diyar danuwanki haka ba “to mama ni meye nayi mata bayan gsky na fad’a aiki ne a gabanta ko zama tayi tunanin abinda Ke damun rayuwarta muddin kina son zaman lafiyarki damu ki kiyaye takurawa yarinyar nan kinji na fad’a miki “ai daman nasan duk kun tsananeni akan wannan yar iskar yarinya irin tsiya irin jaraba kawai masu mugun jini taja tsaki ta dauke kanta akansu .” Shiru maryama tayi tsaye ta kasa kwakkwaran motsi tana duban Aunty hasana cike da sarewa gbdy sai taji zuwa interview din ma ya fita ranta domin tana ji ajiknta kotaje bazatai nasara ba granny ta janyota zuwa jikinta “maryam ki maida hankali lokaci na tafiya fa karki damu da maganar wannan mayar in sha allahu zaki samu aiki “okay granny na gode sosai “abinda granny ta fada in sha allahu haka ne zai kasance karki manta cewar hasana ba itace takawoki duniya ba dan haka babu abinda bakinta zai miki inji cewar umma idanun maryama suka kawo kwalla muryarta a raunane tace “ni dai ku bata hakuri idan wani laifi nayi mata ta yafe min dan banason tana fadar mummunar kalamai akaina umma idan kin sani bayan babu ran iyayenka addaur yanuwansu tamkar adduar iyayenka ne “. “haka ne amman ita mummunar adduarta bazatai tasiri akanki ba saboda baki mata laifin komai ba ai baza ta’bawa yiwa diyar cikinta mummunar addua ba “Aunty ki daina hada diyar cikina da wannan yarinyar ita din ba diyata bace ya kamata ki fahimta “allah dai ya ganar dake gsky dan ni banga amfani kiyayyar nan ba , idan uwarta tana da laifi dan ta auri danuwanki ai danuwanki ma yana da laifi daya nace sai daya aureta .”inji cewar granny “Ni wallahi umma da nayi zamana dan ina ji ….”bazaki zauna ba kuma babu abinda kike ji sai alkhairi maza kama hanya ki wuce fatan alkhairi allah yayi miki albarka “Ameen ta juya cike da sanyin jiki take daga kafafunta .” Ganin haka yasa umma ta mike ta biyota tana cewa “ki shiga wajen Auty ku gaisa kafin ki wuce amman kiyi sauri karki yi latti kinji masoyiya maryama tace” to umma na wuce sai na dawo “to sai kin dawo allah ya tsare “fatan alkhairi maryama allah ya bada saa ta fito bangaren mahaifiyarta ta shiga bayan ta gaisheta tayi mata sallama itama fatan alkhairi tayi mata “aunty ina after dad?yana ciki yana bacci “okay ki fad’a masa na tafi interview ku tayani da adduar samun nasara tana qoqarin fita daga part din aunty ta kira sunanta “princess ! ta tsaya cak tare da juyowa ta fuskanci mahaifiyarta tana mai gyara zaman Jakarta a kafadarta“kinyi breakfast kuwa da kike kokarin fita ta qaraso gabanta hannunta rike da cup din tea mai kauri tare da bread bata tsaya jiran mai za tace ba ta kai cup din tea bakinta “bude bakinki ki sha ko kadan ne bana son kina fita batare da kin sakawa cikinki komai ba .”ahankali ta bude bakinta tace “naci abinci daga hannun umma kuma na koshi amman bari naci daga hannunki ta soma kurban tea ba wani mai yawa ta sha ba tace “ya isa haka na gode sosai ta rungumeta tare da yi mata sallama tana fitowa daga part dinsu ta rufe fuskarta da qara min nikaf .” ******** Babban hall ne aka tanadar masu ,suna zaune gefenta yusura ce itama sanye cikin shiga ta kamala kowanne ka gani acikin hall din rike yake da takardunsa na makaranta wasu acikin jaka, wasu rungume dashi ,tun daga Kan matakin diploma har zuwa kan digree na biyu .bayan wani lokaci aka fara kiran suna daya bayan daya har aka kawo Kan maryama da addua ta shiga inda zaa mata interview tana shiga ta yaye nikaf din fuskarta kasancewar taga mace ce ,sectary ta sakar mata murmushin dan ita tun ranar data soma ganinta taji ta kwanta mata arai yarinyar tana da natsuwa gashi tana shiga ta mutunci ko yanzu duk masu neman aiki babu wanda yayi shigar mutunci kamarta “ga guri ki zauna “na gode” maryama ta fad’a a natse tare da zama tana ma kanta addaur samun nasara .” bayan awa daya aka gama daita tare da daukarta aiki “maryama hussein idan allah ya kaimu gobe zaki fara zuwa aiki amman wannna abun da kike rufe fuskarki dashi ba lalla sir ATA ya yarda dashi ba .” shiru maryama tayi tana jin da kamar wuya ta iya fita babu shi a fuskarta domin ta rigada ta saba tsawon shekaru haka ta taso idan ma bata saka shi ba bata jin dadi” muryarta can kasa tace “zan dai gwada zuwa dashi idan ya bukaci na daina zuwa dashi zan kiyaye na gode sosai.” ta fad’a tana mikewa ta bar office din a wajen ma’akatan ta jira yusira itama cikin ikon allah ta samu suka nufo gida cike da murna yanayinta ya tabbatar ma yan gidansu ta samu aiki ta rungume umma cike da farinciki.” “alhamdulillah umma mun dace “kai masha allah masoyiya gsky naji dadi sosai da kyakkyawan albishiri da kika min ,zuwanki aiki zai rage miki damuwa sosai allah yasa ki fara a saa” maryama ta qarasa ta rungume granny” na gode matuka da adduarku da bani kwarin gwiwa ta shafa kanta “babu komai maryama gabadaya parlour’n umma ya cika da murna aunty da habib ma murna fal anan yusura ta wuni currr suna murna sai yamma tayi masu sallama ta koma gida da zumar sai sun had’u gobe .” Washegari da misalin karfe bakwai daidai a AGC company tayi masu babu ‘bata lokaci aka nuna kowace office din da zata dinga aiki tare da basu file file da zasu fara aiki akansa basu kasance guri daya da yusura ba ,tare da sultana suka kasance a office daya sosai maryama ta dukufa aka aikinta tana Kan aiki sectary ta shigo ta mika ma maryama wasu file “please ki cike yanzu ki kawo min office dina “okay ma”! ta fad’a tare da amsa ta ajiye aikin da take ta fara wanda aka bata .”sultana kam ko ta Kan aiki batabi ba wayarta ma take opereting can ta soma magana da alamun vioce note take yi “kinsan wani abu qawata gani zaune babu abinda nake takardun banza daakawo gasu agabana haka zasu karaci yininsu bazan cike komai ba kuma bazan zana komai ba dan ba abinda ya kawoni kenan ba.” ta tura tai shiru tana murmushi can sautinta ya sake karade office din “wa wannan mutumin ai bai yi ba wani office aka kaini dabam ba idan yake ba amman duk bata ‘baci ba komai zai tafinmin yadda nake so ai bari Ke dai qawa mutumin nan ya hadu fiyye da tunaninki sai ma kin gansa a zahiri sai kin kusan sumewa .”ta qarasa mgnr tana kam kamkame jikinta .”alamun tana jin shauki akansa .” Maryama na ciki aiki sai ga subai ta shigo office din hannunta rike da wasu file yayinda wuyata ke makale da ID card mai dauke da cikakken sunanta da tambarin Z&A da sauri ta qaraso gurinta tana dafa kafadanta“wa nike gani haka kamar maryama ?maryama ta dago a natse tana dubanta “a’a subaia wallahi nice ya kike ya kwana biyu ? lafiya kar dai kina cikin sababbin ma’aikatan daaka diba?maryama tai murmushi tana gyada mata kai alamun “eh !”kai gaskiya naji dadi dana ganki a matsayin maaikaciya anan .” Maryama ta maida hankalinta ta cigaba da abinda take ai nasan daman allah bazai barki haka ba kullum ina sakaki cikin adduarta na gode sosai da taimakonki gareni “kai karki damu ai yiwa kai ne fatan alkhairi “thank you dear .”har subaia ta juya maryam ta mike tana kiran sunanta ta tsaya “Yauwa subai’a ina ne office din madam some?muje na nuna miki suka fita tare tana sauke nikaf dinta suna qarasa fitowa ta nuna mata da dan yatsanta”gashi can sai mu sake haduwa nima wani aiki ne ya kawoni sukai sallama ta karya kwana “. ita kuma maryama tayi kokari shiga office din data nuna mata ta tura kofar glass sannan ta sanya jikinta ciki adaidai lokacin da idanun ATA ke Kan cctv “wacece wannan data shigo yanzu “?ya tmby yana dauke idanunshi ya maida kan fara takardar dake gabansa ya juyo mata compute daake ganin shiga da fitar mutane .” Some ta sauke idanunta akan computer maryama ta gani muryar some na rawa tace “maryama hussein!” “wace ce haka ?”sabuwar maakaciya ce “baki fada mata baa zuwa mana da irin wannna shigar bane ? “na fada mata sir “!yayi shiru yana maimaita sunan acikin zuciyarsa maryama hussein sannan yana sake kallon cctv tabbas itace yarinyar “ wannna ba yarinyar da muka bukaci zanenta bane watanin baya ba ?“muryarta na rawa tace “ita itace sir .” what ! ya fad’a tsawace “nan take jikin sectary ya dauki rawa “dan allah kayi hakuri sir “ itace yarinyar da akayi interview akan kasuwanci daita , yarinyar da take da kwarewa sosai akan zane itace yarinyar da kace anemo ta watanin baya “ kenan the same person ce “? ya fad’a yana ciza lips dinsa da karfi “yes sir duk mutun daya ce itace take zane but sir yarinyar tasan kan aikinta duk a rud’e take masa wannan bayanin.” shiru yayi yana jin wani irin mummunar faduwar gaba from no where sai dai bai dago ba ya cigaba da typing din da yake cikin zafin rai .”kana kallon yadda yake daddana keyboard din system din kasan baya cikin natsuwarsa “bana ce kar a Kuskura a dauketa aiki ba ?kuma kikayi son ranki har ma kina min dogon bayani akan yadda ta wulakantamu”sir !sir !!kayi hakuri nayi ta kokarin na fada maka saboda gudun faruwar haka amman kaki bani dama “. “me kke nufi ni ban fad’a miki ba karta samu aiki har karshen rayuwarta ba bama a wannan company din ba har other companies?Ke ma kinsani bana bawa kowani irin mutun second chance dan haka kije ki sallameta bana son ganinta acikin company din nan “oya go out ! ya nuna mata hanyar fita jikinta na rawa ta fito .”tana fita ya zabura ya mike tsaye ya daura hannunsa daya akan hannun kujerar daya tashi gabansa na wani irin mummunar faduwa zuciyarsa na tuttukin zafin kamar ya dakatar da some amman bakinsa ya kasa furta komai . ya bar wajen ya koma jikin window yana kallon haraban maakatan yaso kwarai ya samu nasara sake ganawa daita amman ina bazai iya daukar iskancinta ba har kamar shi ya sauke girmansa ya kirata amman taki daukar wayarsa har ma da kashe masa waya ga mummunar sako data fadawa james bayan haka ya nemi ganawa daita a ogun shima batayi masa abinda ya bukata ba sai ma qara masa damuwa datayi jin abun yayi kamar alokacin ya faru babu wani sausauci da zai mata wanda ya wuce ya koreta daga karkashinsa .” da sauri sectary ta fito zuwa office dinsu tana shiga ta isketa zaune da farar takadar agabanta tana zana mutun sanye da suit da wondo har ma da takalmi acikin mintuna da basu wuce ashirin ba ta tsaya tana sauke numfashi, ganin ita kadai ce a office ta qaraso sosai ta tsaya akanta tana tunanin yadda zatai mata magana dan sam babu dadi ka samu aiki ranar da ka fara zuwa ace an koreka tsayuwarta batasa maryama ta dago ba dan bata ma ji alamun shigowarta ba kokari take ta kammala aikin da ta fara dashi amatsayin aikin farko .”muryar some a sanyaye ta kira sunanta “maryam hussein ! maryama ta dago da sauri tana cewa “yes ma ,akwai wani aikin da zan miki “?”No you’re fared cak numfashin maryama ya nemi ya dauke sakamakon jin mummunar labarin datayi nan take dakin ya dinga jujjuya mata wani irin tashi hankali tashig mara misali kafin a hankali ta janyo numfashinta dake kokarin barinta ta dawo dashi gangar jikinta ta fuskanci sectary sosai hankalinta na qara tashi “wannan hukuncin MR ATA né “. “Hukuncin Mr ATA”. ?ta furta da karfi tô kaifin me nayi masa nida yau na fara aiki anan ?tayi mgnr Kmr zatai kuka cike da tausayawa sectary ta dafata sai dai ta kasa cewa komai “ko zan iya magana dashi dan haka kawai bazaa dakatar da mutun batare da wani laifi ba ?tayi mgnr a fusace .”no no !! ba sai kingansa ba ,dan ni kaina a halin yanzu ina cikin matsala dan allah ki bar nan yanzu kafin ya shigo “ba maganar na bar nan bane ko kina cikin matsala ina son nasan dalilin da zai sa akoreni tunda nasan sai da dalili akewa mutun irin wannan korar lallai sai nasan meye matsalar kafin na bar maakatan nan ,”ki natsu please maryam sir bazai ganki ba a yanzu .” “Kema kiyi hakuri kiyi min iso Ke bari ma naje da kaina .”fuuuuu ta nufi kofar fita da sauri some ta biyo bayanta tana kiran sunanta “maryama ki tsaya karki sake yin wani kuskure ta riko hannunta cikin zafin rai “bazai yuwa ma ki shiga inda yake ba wannan ya sabawa doka .” “Doka wani doka kuma ?wallahi kusani kun tafka babban kuskure na korata ,bari ma kiji bani nayi applied din aiki a kamfaninku ba yi min akayi dan haka yanzu ma ban damu ba kije ki fad’a masa ko bansamu aikin a anan ba zan samu aiki adalilin baiwar da allah yayi min kuma bare ma zan samu aiki da takarduna” dan allah kiyi hakuri nima ba laifina bane .”shiru maryama tayi kafin ahankali tace”madam some ko zansa exactly laifin me kika min da kike bani hakuri ?ai nice yafi dacewa na baku hakuri ku da ake nema a wurinku ,amman ku kuwa wani irin tsarin ne da maakatarku hk ?a dauki mutun aiki rana daya da fara aikinsa a koresa ?kiyi hakuri maryam ki wuce kawai karma kisa rai ko a wani guri ma zaki samu aiki domin sir nada karfin iko a koina “to ni laifin me nayi masa haka ?ki tmbyr min shi laifi me nayi masa haka ?tai mgnr tana kuka “ai ban isa najewa sir da wad’an nan tamvayoyin naki ba “to shikenan amman wallahi kisani bazanje koina ba har sai naji dalilin dayasa ya koreni muddin bai fad’a min laifin da nayi masa ba anan zan qarar da rayuwata ..” ta samu guri ta zauna tana kuka mai matukar cin rai “. “okay maryam bari na gwada saata ko allah zai sa ya saurareni ta juya da sauri ta fice yayinda maryama take zubar da hawaye masu zafi bata san sanda ta zamo kasa bisa gwiwowinta ba ta hade tafukan hannunta guri daya “ya allah meke shirin faruwa dani kuma ?wani irin tashin hankali ne wannan ?daga zarar na fita cikin wata maseefar sai wata ta bullo ya allah ka taimakeni .”a can gida ma hankalin aunty da umma har da granny duk a tashe yake umma ta qaraso da magani da ruwa a hannunta hajiya yau baki sha maganinki ba ga lokaci na wucewa “ni gbdy na ma manta da wani batun shan magani dan bana da natsuwa ban san halin da maryama take ciki ba wallahi hakan nan nake jin damuwa ya allah ka taimake yarinyar nan kasa karshen wahalarta ne yazo “karki damu in sha allahu alkhairi ne zai biyo ba tunda an dauketa aiki ai sai fatan albashi su fara shigowa to allah yasa alkhairi ne zai biyo baya .”ameen ta karbi magani ta kai bakinta .” ATA na tsaye har lokacin ya kasa zama sectary dinsa ta shigo “sir na fad’a mata hukuncinka amman tace baza tafi koina ba har sai ta gana da kai “no way !” ya fad’a yana jin wani irin faduwar gaba mai tsanani ”I won’t meet her ki koma ki fad’a mata haka” sir na fad’a mata taki tafiya ne wai sai an fad’a mata laifin da tayi daaka koreta aiki daga farawarta yau “kije ki fad’a mata ta bar kanfanin nan dan bazan ganta ba kema da kika dawo min da banzar maganarta idan kika sake zuwar min da mgnrta zaki samu matsala dan kinfi kowa sanin laifin datai ko ba da kanta taki amsar aikin da muka bata a tun farko ba ?”sannan na bukaci zanenta shima taki yarda ta ganni sau nawa ina kiran wayarta taki daga wa ta saurareni sannan nayi qoqarin tayi min aiki a ogun shima babu wani biyan bukata,yanzu kuma ta kwaso jiki tazo neman aiki kamfanina ?kema kinsan bazai yuwu ba ya fad’a a matukar a tsawace .” Nan take sectary ta kame jikinta na rawa dan duk lokacin da yake mgn cikin fushi itama fita haiyacinta take ya sauke numfashi kana ya dunkule hannunsa ya naushi iska “aikin har yana arha haka ka kisa alokacin da kaso sannan ka samu alokacin da kaso “idan ma baki fad’a mata laifinta ba ungo nan ya zaro wata farar takarda ya mika mata kije ki bata amman ganina ko magana dani abu ne da zai mata wahala acikin wannan kafanin ke qarshen rayuwarta bazata sake ganina ido da ido ba “okay sir tasa hannu ta karba ta juya ta soma tafiya “idan aka sake halittarta a duniya aka bata aiki bazata ki karba ba nonsense girl kawai ya fad’a yana furzar da iska .” Da sauri sectary ta shiga office din da maryama take tana mai kiran sunanta ta mike da sauri ta qaraso gareta tana cewa”laifin me yace nayi masa.” mika mata takarda tayi tana qara mata da bayani abinda tayi hawaye ne suka zubo mata” wayyo allah wallahi bana ki amsar aikin bane a wancan ranar dan yin kaina wata kawata ce tafi ni bukatar aiki shine na bar mata amman badan banason aikin bane” wanna shine dalilin da yasa mr ATA ya koreki kema abinda kikayi bai kamata ba bayan shi ma akan zane shima haka kika masa wulakanci bayan saboda abinda ya faru aranar da kikazo kawo zanensa yaji babu dadi aransa shine ma yasa James yayita kiranki akarshe shima ya kiraki baki dauka ba ,da kuma kika dauaka me kika ce ?”maryama tayi shiru tana dubanta “kikace bazakiyi ba !” Muryarta a sanyaye tace “am sorry !” Babu wani maganar sorry zaki iya tafiya dan bazaki samu wata dama ba “is okay na gode Kwarai da gaske tunda da farko nice naki amsar aiki sannan nakiyin aiki daku yanzu kuma na dawo kuka kini bani da yadda zanyi tunda ku kuke da kamfaninku tana gama magana ta juya da niyyar barin office din idanunta ya sauka akan kawarta subaia “kin rasa aikinki akaro na biyu maryama akaina ?” “karki damu subai ba akanki bane haka allah ya qaddaromin Kiyi min fatan alkhairi.““ dan allah kiyi hakuri nasan duk laifina ne “nace karki damu ko na karba da farko haka zasu min dan da gani mai kanfani har wadan da suke aiki karkashinsa duk mahaukata ne na ma gode da ban samu aiki akarkashinsa ba suna cikin wannan halin sai ga yusura ta fito daga office din daakaita ,kusa da maryama taje ta tsaya tana tmbyarta “aikinta ta rasa adalilina aikinta da bar min “wata uwar harara yusura ta maka mata “ai gsky ne adalilinki ta rasa wancan aikin yanzu ma ta rasa wanna kenan ?subai’a ta gyada mata kai “a wani dalili ?”Ke !me ma ya kawoki ma tunda ai baa nan kike aiki ba ?karki manta da mai wannan kamfanin da A&Z duk mutun daya ne wani mahiman aiki ne ya kawoni “karku tsya bata lokaci please zaku iya wucewa kuje kasa ku cigaba da magana inji cewar some“maryama bari na dauko jakata mu tafi tare kawai zaman me zanyi ?no yusura karki damu kiyi zamanki bazan zama sanadin rugujewa farincikinki ba ,ina miki fatan alkhairi all the best to both of you tana gama fadar haka ta juya ta soma taku ,da kyar take iya d’aga wafafuwanta saboda nauyin da suka mata ,wani matashin mutun ta gani tsaye bata bi ta kansa ba ta raba ta gefensa ta wuce shi tana sauke nikaf din fuskarta shi kam kamewa yayi ya kasa kwakkwaran motsi shin mafarki yake ko kuwa zahiri yake gani ?.” ya kai second goma yana kallon bayanta har ta kusan ‘bacewa ganinsa sannan ya juyo ya dubi some “ kinga wata doguwar yarinyar ta wuce yanzu ? “ yes sir ! da sauri yace “ mutun ce ko fataluwa ce ?mutunce sir sunanta maryam hussein “.maryam hussein !? ya furta a dan razane adaidai lokacin da yusura ta fito ta tabi bayan maryama da sauri tana kiran sunanta hankalin salim a matukar tashe yace “Adam ya ganta kuwa ?No sir aiki tazo nema har an dauketa yace akoreta” da sauri yace “kai bari naje na sake tabbatarwa itace ko kuwa dai kama ce ya bi bayanta da sauri ya sauka har kasan kamfanin yana nemanta bai ganta ba tsaki yaja yana cewa “ amman Adam ya cika hauka me yasa bai tsaya yaga yarinyar nan ba yana tsaye sai gasu ita da yusura maryama tana magana muryata da alamun tayi kuka sosai “karki damu yusura ki tsaya Kiyi aikinki karki yi Kuskure irin wanda nayi ,kin dai ga yadda abun alkhairi ya zame min ko? to ki tsaya kiyi aikinki ina miki fatan alkhairi “ta fad’a tana tsaida yusura tare da rike hannunta cikin nata .”Ahankali salim ya kara taku ya matso kusa dasu “shikenan maryama naji kuma na gode da shawarki allah yasa haka shine mafi alkhairi arayuwarki sai mun hadu a gida dan allah karki saka damuwa aranki komai yana da lokaci kuma in sha allahu zai zama alkhairi .” numfashi ta sauke sannnan ta saki hannun yusura dake cikin nata ta juya itama ta juya ta soma tafiya da sauri kawai taga mutun agabanta yana sauke numfashi bai tsaya wata wata ba kawai ya daga nikaf din fuskata tare tsura mata ido byn Kmr second biyu ya saki wani irin murmushi wanda bashi da maraba dana farinciki muryarsa cike da in.. ina.. ya soma mgn”itace wallahi tabbas itace wallahi itace wacce danuwana ya dade yana nema yayi maganar yana riko tsintsiyar hannunta “dan Allah kiyi hakuri mu koma ciki akwai wanda zan nuna wa ke .”bai gama rufe bakinsa ba ta fixge hannunta tare da daukeshi da wani gigitaccen mari tana cewa “itace wa ?” “Akan wani dalili zaka kai hannunka jikina ?”ammm but da kin ..”“kar kace min komai bana bukatar jin komai dan baka zo da siffar da zan saurareka ba daga ganin mutun sai ka wani kai hannunka jikinsa kasani koni matar aurece ta fad’a a fusace tana sake juyawa ya sake shan gabanta”wallahi babu inda zaki sai na kai ki gurin ..”“wallahi ka sake kuskure tabani sai na maka wulakanci da har ka matu bazaka manta dani ba ,matsa ka bani hanya na qara gaba da rayuwata “. “to to ki bani numberki ko address dinki “i cant! ta fad’a tana bin gefensa zata wuce shi sam sam marin da tai masa bai damesa ba kamar tafiyar da zatai Adam bai ganta ba da sauri ya sake shan gabanta “kinsan allah bazaki bar nan ba batare da danuwana ya ganki ba wuce mu koma sama maryama ta dafe goshinta cikin tsananin tashin hankali “wannan shine karo na biyu da ta fuskanci irin wannan matsalar “ kafin ta ankare taji ya rike tsintsiyar hannunta ya soma tafiya daita cikin sauri sauri gudu gudu ya dinga tafiya, tana ya sakar mata hannu amman yaki da kyar da bala’i ya shigar daita lifter ya fad’a office din ATA daita a tsaye ya gansa rike da kugu ya juyawa kofa baya yayinda cup din coffee ke rike a hannunsa yana kurban coffe a hankali bai juyowa ba har sai da yaji salim ya soma mgn “ATA…”ya kira sunansa cikin wata irin muryar mai cike da tashin hankali ATA ya juyo a natse yana fuskatarshi alokacin da salim ya cire nikaf din fuskarta maryama yana rike a hannunsa wani irin bugu qirjinsa da zuciyarsa yayi alokaci daya bai san sanda cup din hannunsa ya subuce kasa ba. take ya tarwatse zuciyarsa ta tsaya cak ta daina aiki na wuncin gadi ,duk yadda ATA ya kai ga son motsa sassan jikinsa bun ya faskara,tamkar wanda bai da numfashi a ganganr jikinsa haka ya dawo saka makon wani yanayi mai sarkakiya da wuyar faasarawa ya ziyarci zuciya dama gangar jikin ATA abangaren maryama ma wani irin mummunar bugu zuciyarta keyi da mugu mugu sauri “la haula wala kuwata illa billa” babu tsumi babu dabara sai na Allah haka ATA yake ta faman ambata acikin zuciyarsa dake karkarwa yayinda maryama wacce bata san dalilin dayasa mutumin dake tsaye a gefenta ya shigo daita ba sai dai ganin fuskar mutumin dake tsaye a gabanta yasa ta nemi natsuwarta ta rasa .” hakan nan damuwar dake cunkushe cikin ranta ta ninku yayinda soyayya da kaunarta ya dinga bin dukkan sassa na jikinshi ji yake kamar acikin mafarikinsa ya Allah kasa a zahiri nake ganin komai ba mafarkin dana sabayi daita bane ,wani irin so mai zafi ya dinga huda zuciyarsa yana bin jinin jikinsa wanda ma'abota so da shauki kadai ne suka san zakinta,yana son yarinyar kamar ranshi shikanshi yana mamakin zazzafar soyayyr da yake mata mai tafiya da dukkan wani motsi na bugun numfashinsa “adam kayi maza ka dawo haiyacinka karka biyewa soyayya dake kutimemeniya da rayuwarka gizo ce ba zahiri ba “to Salim dake tare daita fa ?shima gizo ne ko me “? tsaki taja tana duban fuskar salim a wulakance cike da tarin bakinciki mara misaltuwa muryarta cike da sheshekar kuka tace “Allah ya isa tsakanina da kai bazan ta’ba yafe maka ba “.sautin muryarta ce ta dawo da mr ATA cikin haiyacinsa tun bai kai ga bawa kanshi amsa ba ya ware idanusnhi sosai ya zuba mata kwayar idanunshi yana kallonta tamkar zai cinyeta “. Alhamdulillah Anan zan dakata sai mun had’u a littafi na uku wanda zai zama na qarshe ina maku fatan alkhairi Mmn suka