💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 14385094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  091368331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 1 Wani irin abu ya dinga jin yana bin jijiyoyin jikinsa ,zuciyarsa kuwa banda bugawa da matsanancin karfin babu abinda take tmkr zata fasa qirjinsa ta fito waje haka ya dinga ji ,"tabbas wannan fuskar fuskar yarinyar mafarkinsa ce tsaye a gabansa ."suna cikin wannan halin some ta turo kofar office din ta shigo cikin tsananin tashin hankali, muryarta na rawa ta soma magana cike da tsoro "me yasa kike da matsala? "maryama hussein mai ya shigo dake cikin  office din nan bayan na fad'a miki mai gida baya da bukatar ganinki?"  "sir please kayi hakuri ban san lokacin data shigo ba "ya d'ago idanunshi wad'an da suka rikid'e zuwa ja ya saukesu akan some dake rawar murya da jiki "kayi hakuri sir yarinyar ce tana da taurin kai na fad'a mata baka da bukatar ganinta am very sorry sir." "malama ki gyara kalamanki dan suna sani jin wani iri acikin kwakwaluwata ,na shigo ko aka shigo dani ?" Idanunshi dake kan some ya dauke ya maidasu kan maryama  caraf sukayi 4 eyes da ata ido cikin ido suke kallon juna wani irin zirrrr ya soma ji a gbdy sansar jikinsa ,wani irin kallo mai tafiyar da ruhi ya dinga mata , a zuciyarta tace" ko me yasa yake min irin wannan kallon kamar zai cinyeni ?saurin cire kwayar idanunta cikin nashi sakamakon bugawar da zuciyarta ta fara yi ." Sosai ya sakankace a kallonta har sai da some ta soma zargin wani abu akan mai gidan nata dan bata ta'ba ganin macen da yayiwa irin kallon da yake mata ba hasalima shi mutun ne da bai fiyye son kallon mata ba , ta juya ta kalli salim dake tsaye shima ata yake kallo fuskarsa d'auke da tarin damuwa,sautin muryarta ce ta dawo dasu natsuwarsu ," kisani ko nace kusani gabd'aynku maryama tafi karfin wulakanci sannan tafi karfin tayi aiki akarkashin mutane irinku marasa mutunci da tausayi ."gaban ATA yayi wani irin  mummunar fad'uwar da bai ta'ba jin irinsa ba sai a yau din nan ."yay mugun  tsura mata kwayar idanunshi yana kallonta nan take yaji maganarta tayi balain d'aga masa hankali 'yayi taku biyu zuwa inda take tsaye jikinta na kyarma sai dai ya kasa cewa komai dan koma yace zai yi magana a halin da yake ciki bakinsa bazai iya furta komai ba "an fi karfina ne yasa kuka sake ganin qafafuwana acikin kamfaniku dan wlh a karon kaina bazan ta'ba turo maku sakon neman aiki ba tunda nasan halinku bare har na tako domin yin aiki ".tana gama fad'ar haka kan ATA yayi wani irin  tsarawa tare da sauke wani zazzafan numfashi ya kai tattausan tafin hannunsa daidai saitin zuciyarsa da  ke mugun bugawa da sauri sauri dan tun data soma magana qirjinsa yake bugawa fiyye da kaida "kisani ko nace  kusani  maryama tafi karfin wulakanci sannan tafi karfin tayi aiki akarkashin mutane irinku marasa mutunci da tausayi shine maganar da yake ta yiwa ata yawo acikin kwakwaluwarsa ." maryama ta sauke idanunta da suke a rine tsabar tashin hankalin da take ciki akan ATA dake tsaye wanda ya tsareta da tsumammun idanunshi masu firgitarwa hakan yasa ta kawar da fuskarta gefe sannan ta fara fad'ar abinda take son fad'a "karo na  biyu kenan kana ci min mutunci laifin me nayi maka ?" ta tambayesa tare da d'ago fuskarta ta zuba masa tana mai danne kwalla dake qoqarin zubo mata "baka son ganina arayuwarka ko  "?ta fad'a tana sheshekar kuka " wallahi ban san me yasa na yarda na kawo kaina inda zaa tozartani ba ."subhallah !ata ya furta a kasan ransa yana jin kamar ya qara taku biyu din da yayi saura a tsakaninsu ya fixgota yayi mata kyakkyawan riko tare da mata masauki a faffad'an qirjinsa "what the hell is going on?me yasa kike fad'awa mai gida haka instead ki bada hakuri ko zai taimaka ya d'aukeki aiki sannan ki gyara kuskurenki shine zaki zauna kina fad'awa mutane magana I can't tolerate that "saboda me zan bada hakuri ?"laifin me nayi da zan bada hakuri ?Ko kuma kuskuren me zan gyara idan kina wasa ne to ki daina dan babu hakurin da zan bayar dan kawai nayi aiki daku  "cike da tashin hankali ata ya fixgar da   numfashi sannan ya motsa labbansa  a hankali ya soma magana "some !" jikin some  na kyamar ta amsa da "yes sir! leave.."! "Okay sir am sorry  !ta juya da sauri ta nufi kofar fita hakan da maryama taji yasa ta biyo ta bayansa  ta  ra'ba ta gefensa zata fita har tana zozon jikinsa wani abu yaji mai kama da wutar lantarji ya ziyarci gabad'aya ilahirin jikinsa  ,fuskarsa dake a murtuke ya tsaida akanta yayinda da sauri salim ya biyota ya  sha gabanta yana cewa "dan Allah maryama ki tsaya ki natsu ki kwantar da hankali duk abinda kike bukata acikin kamfanin nan a shirye muke zaa miki shi amman ki dan bamu  dama zamuyi magana mai mahimanci dake ."nan da nan 'bacin ran maryama ya sake nunnukuwa zuciyarta ta dinga tafarfasa bata ce masa komai ba sai dai ta balain had'e fuskarta sannan a  natse  ta ra'ba gefensa ya sake shan gabanta "a gaskiya raina ya fara 'baci da abinda kake min sannan zuciyata ta fara tafarfasa ,ni mace ce mai tsnanin hakuri  karka bari nayi maka abinda ban ta'ba yi wa wani mahaluki a duniyar nan ba ". "me zaka fad'a min ko kuma nace me zaku me bayan wulakanci da tozarcin da kuka min ?nasani shima ATA daya aikata haka bai san ko ke.."enough please bana son jin komai matsa kawai ka bani hanya na wuce bana bukatar taimakonku."ta fad'a tana mai sake ra'bawa gefensa ya sake shan gabanta ai kuwa zuciya ta rufeta bata san sanda ta d'aga hannunta ba ji kake tas ..! ta sauke masa wani lafiyayyen mari   akan Kuncinsa a gigice ya dafe kuncinsa yana kallonta cike da tsananin tashin hankali. ta juya a matukar fusace tana kallon ATA dake tsaye tamkar wanda aka dasashi a wajen tsabar tashin hankali "ka fad'a masa ya fita rayuwata ya bani hanya na kama gabana". yadda ta tsura masa ido tana kallonsa cikin 'bacin rai haka shima ATA kallonta yake baya ko kifta idanunshi ga wani kalar tashin hankali dake shigarsa yana bin ilahirin jinin jikinsa ."bai ta'ba jin yayi laifi yayi nadama ba sai a yau ." "Ka fad'a masa ya bani hanya na wuce na kama gabana."tayi maganar muryarta cike da rauni a hankali ya furzar da wani iskan mai zafi daga bakinsa cikin wani irin salon magana tmkr bashi da laka  yace "salim barta ta wuce !"yana gama fad'ar haka ya juya masu baya jin haka yasa salim ya matsa gefe ya bata hanya batare da ya sake cewa komai ba ,batare da 'bata lokaci ba maryama ta gyara zaman jakarta ta fice daga office din tana jan tsaki ,jiki a sanyaye maryama take taku tamkar bata son taka qasa."tasa hannu ta goge hawayen dake tsiyaya daga cikin kwarnin idanunta ta fita daga haraban ma'aikatan inda zuciyarta ke wani irin bugawa da karfin gaske ."tana tsaye a gefen  get din ma'aikatan jiran abun hawa sai ga motar ammar kallo d'aya yayi mata ya fahimci tana cikin damuwa nan take shima yaji damuwa ta shigesa umarni tsayuwa ya bawa direbansa tun kafin ya shigar da  kan motar ciki ." direba bai gama daidaita tsayuwarsa ba amar  ya fito ya tako ya sameta har inda take tsaye tana goge hawayen dake tsiyaya "maryama !ya kira sunanta ta d'ago da sauri ta tsura masa ido "lafiya kike tsaye a bakin titi kina kuka ?yayi mata tambayar cikin tsananin damuwa "ba wannan mara mutuncin mai kamfanin ATA creation din bane .."sai hawaye sharr suka zubo mata dan haka  ta kasa cigaba da magana "zo mu shiga daga ciki Kiyi min bayani abinda ya faru ".ta girgiza masa kai "har abada oga amar qafafuwana bazasu sake shiga cikin wannan ma'aikatar ba "tana gama fadar haka ta juya ta soma tafiya tana bin gefen titi da sauri ya biyota ya sha gabanta "fad'a min wanda ya 'bata miki rai ? yayi mata tmbyr ne domin ya tabbatar da abinda yake son sani "mai kamfanin da kanshi sai wani da bansan ko waye ba sun taru sun wulakantani sun tozartani "mai kamfanin ATA creation da kanshi ?ya sake tmbyrta cike da mamaki ta gyda masa kai alamun "eh! yana kallonta ta ra'ba gefensa ta wuce ta cigaba da tafiya da kallo ya bita dashi kafin ya juya da sauri ya nufi cikin ma'aikatan." Cike da matsanancin tashin hankali ata ya zagaya ya koma mazauninsa yana sauke wani zazzafan numafshi sai dai ya kasa zama  ya d'auki wani  file da kwayar idanunshi ya kai garesa ya soma dubawa  cikin tsananin tashin hankali yake amman dake shi din nmjin  duniya  ne bazaka ta'ba iya gane hakan attare dashi ba sai dai acikin zuciyarsa kuka yake yi irin kukan da bashi da mafuta "me yasa rayuwarsa take shiga rud'ani?"me yasa abubuwa suke faruwa dashi ne ?"wannan wani irin tashin hankali ne mai sarkakkiya?yarinyar nan itace yarinyar da kasa aka kora  a sakonni da suka gabata  "I know? ATA ya fad'a atakaice ya na mai ajiye file din hannunsa ya sake zagayowa ya tsaya cak  a tsakiyar office din ya zira hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa yana jin wani irin tashin hankali mara misaltuwa na kusanto rayuwarsa ga ciwon da kansa yake yaki dainawa sai ma cigaba da sarawa yake  ." salim ya tsaya sororo yana kallonsa  tamkar mai shirin yin kuka "kace ka sani ?"yes of course na sani amman  a yanzu  kenan bayan nasa an koreta naga kana magana hankalinka kwance yarinyar mafarkinka ce fa ?"I know! salim ya girgiza kai yana kallonsa ." ata ya kallesa a d'age yace  "sannu da shan mari na qoqarin tsaidaita ai da kasani ka barta ta wuce  ."ya fad'a tare da samu guri ya zauna akan  kujerar sofa dake office din ya daura qafarsa d'aya akan d'aya yana girgizawa tmkr baya tare da wata damuwa salim  ya shafa kuncinsa  daidai inda yasha mari yace" gasky na maru ,mari biyu kenan na sha a hannunta".  ata ya kallesa da tsumammun idanunshi dake cike da tashin hankali "tayi min d'aya a waje kafin na shigo daita yanzu kuma tayi min d'aya a gabanka "wani irin kuncin ya sake mamaye zuciyar ata dan shi kad'ai yasan halin da yake ciki "dan allah ka tashi  muje ka tsaidaita idan ta tafi bakasan inda zaka sake ganinta ba ."wa kenan zai tashi ?ya tsare salim da kwayar  idanunshi masu firgitarwa "wai ni !?ya sake tambayesa  yana nuna qirjinsa da yatsan hannunsa "ka sanni kasan halina hakazalika duk wanda yake tare dani yasan ina mutuwar son yarinyar nan , nayi hauka a bayanta amman  bazan yi haukan soyayya a gabanta ba ."matsalata da kai kenan girman kai wallahi tun wuri ka dawo cikin hankalinka shekara da shekaru kana neman yarinya amman ka ganta har ka wani tsaya jin kai? " ka sani  salim wannan ajinina yake" yana gama fad'ar haka ya mike tsaye "kasan wani abu na had'u daita kwanaki baya acikin ma'aikatan nan sai dai sanye da nikaf na ganta amamn naji ajikinta cewar itace sai dai wannan mugun abun da take amfani dashi ya karyar min da gwiwa  har na tsaida zuciyata akan ba ita bace ina ganin wannan mugun abun da take rufe fuskarta dashi ne yasa nayita shan wahalar nemanta wata kila da bata sakawa da iwar haka munyi aure har ma ....."shiru yayi ya kasa qarasa maganarsa yana jan tsaki " "har ma me ? salim ya tamabyesa a d'age ata yayi shiru ya kasa cewa komai yana mai  cizan lip's dinsa da karfi "da  har kayi mata ciki ba ?ata ya kallesa kawai batare da yace kala ba "nasan abinda kake qoqarin kace kenan "wannan kuma fad'arka ce ba tawa ba ." ya zarce da cewa "wancan zanen hotona  da kake ta magana akansa itace ta zana shi ya nuna masa zanen da yatsan hannunsa "woooo gsky yarinyar ta had'u sosai yanzu ya zaayi musan gidan su ?bai bashi amsar tambayarsa ba ya shiga wata magana " kasan yarinyar nan muguwar yar rainin sense ce itace fa yarinyar da muka bukaci tayi aiki  akarshin Z&A daman ni tun tuni jikina ya bani itace "congratulations! na me kenan ?na ganinta da kayi ga kyau ga ilimi ga baiwa wacce ba kowa yake daita ba ina tayaka murna domin kuwa lokacin farin cikinka ne yazo "ka daina murna salim dan kuwa  matar aure ce  .."yana gama fad'ar haka ya juya masa baya ."what?ya furta da karfi shi kuwa ata kasa juyowa yayi sai ma  numfashi da yake janyowa da kyar tmkr mai cutar asthma duk abinda yake dauriya ce kawai irin tashi amman da zaa bud'e qirjinsa da an hadu da gimgima gimman tashin hankali." Jikin salim na wani irin kyarma yace "matar aure kace fa ? shiru ata yayi masa yana kokuwa da numfashinsa dake qoqarin barin ganganr jikinsa "wani irin matar aure adam ?still shiru ata yayi "dan girman allah ka juyo kayi min bayani ta yadda zan fahimceka still shiru yayi tamkar ba magana yake masa ba  "da gaske matar aure ce maryama ?"tabbas matar aure ce  salim !suka jiyo murya daga bayansu wanda yasa suka juyo atare amar suka gani tsaye  fuskarsa dauke da damuwa sanye cikin brown t shirt da blook trouser hannunwansa rike da wasu takardu da alamun saka hannun ata ne ya kawoshi  ." Ahankali ata ya kai hannunsa yana shafa goshinsa yana ciza lip's dinsa da karfi,da sauri  salim ya qarasa ga ammar  tare da dafa kafad'ansa yana dubansa "yaakayi kasan matar aure ce ?ammar ya zame kafadansa ya soma taku acikin office din ya isa kusa da ata "nasan komai akan maryama ,yadda kasan ata na bulayin nemanta haka nima nake tayasa nemanta batare da saninsa ba kwatsam na ganta Z&A amatsayin mai bautar kasa na yita qoqarin su had'u  dashi saboda ina son nayi surprised dinsa  amman taurin kai irin nasa  ya hana "me yasa kayi masa  haka ammar ?me yasa bazan masa haka ba?" shi me yasa bai bukaci ganinta ko sau d'aya bane ."ai shi kullum acikin  matsla zai qare rayuwarsa ." ata ya kallesa idanunshi cike da tashin hankali gashi sun jazur tmkr garwashin wuta "yes kana min wani irin kallo bancin  kana da matsla da tuni ka sameta arayuwarka ". "me yasa ka kasa gaya min cewar yarinyar mafarkina ce ?"you could have told me ammar da yanzu bata zama mallakin wani ba ata ya fad'a jikinsa a sanyaye "kasan karin maganar nan daake cewa jifan tsuntsu biyu da dotse daya shi nayita maka naso ka had'u daita tun kafin ta zama mallakin wani amman taurin kai da nuna isa da girman kai yasa kaki yarda dani saboda taurin kanka yasa ka rasata a rayuwarka." "wallahi nayi imani a lokacin da zaka furta kana son maryama  zata kar'beka da hannu biyu amman  a yanzu maryama tafi  karfinka kai tafi kowa tsanarka yanzu wa gari ya waya ?shiru ata yayi yana zurfafa tunaninsa "tabbas ammar yayi iyakar qoqarinsa na ganin sun had'u daita amman yaki sai gashi a had'uwarsu akaron farko ya fad'i warwas "me yasa kayi min haka ammar ?me yasa baka kasheni kafin zuwan wannan ranar ba ,you could have kill me ammar ." ya qarasa maganar kamar zai yi kuka nunfashi ammar ya sauke you know I can't fause you,abinda kasani ne baa takuraka baayi maka dole akan komai sai abinda kaga dama ." kallonsa yayi cikin tsananin bacin rai "okay babu damuwa na hakura daita a fusace ammar ya kallesa sannan ya cigaba da magana cikin zafin rai kamar shine mai son maryama din "karya kake kace ka hakura daita domin wannan yarinyar itace rayuwarka itace nasararka."itace natsuwarka idan babu ita acikin rayuwarka komai zai iya faruwa da kai " ta yaya zaka fad'a min haka bayan tun daaka haifeni nake tare da nasarata "da farko zuciyarka na tsananin sonta ,abu na biyu zuciyarka na bukatar tayi aiki daita ,abu na uku ka rasata kasancewar matar aure ce , abu na hud'u gashi ta tsaneka" wadan nan abubuwan zasu shafi lafiyarka da komai naka kaga ka rasa nasararka ,to yanzu sai ya kenan? "sai na mutu me kake nufi  ?ammar yayi shiru yana masa duban tsanake kafin ahankali yace kana sonta ko kuwa jin matar wani ce ka hakura daita "yes I love her so much " to muddin kana sonta  sai ka shirya yadda zaka dawo daita cikin rayuwarka ko karkashinka amatsayin maaikayarka idan ba haka ba zaka cigaba da azabtar da zuciyarka da rayuwarka ne kawai a banza da wofi ."karka damu da wannan  karka damu da irin son da nake mata dan babu abinda zan iya yi kasancewarta matar wani ya ruguje komai da nake ji akanta kana nufin ka hakura daita  kenan ?tabbas ina sonta sosai amman na hakura   domin bazan yi muamula da matar wani ba ,yadda bazan yarda wani ya keta min haddin aurena  ba haka zalika bazan yiwa wani ba "ka bata aiki akarkashinka "shima bazanyi ba ."to kuwa zaka shiga matsla dan kimar data rage maka a idanun mutane zata rushe domin kuwa yanzu ne zakayi haukan so dan ka dinga ganin damuwa kenan akan damuwa sai ma idan ka gano irin son da takewa mijinta " me kake son yayi ammar byn kasan matar wani ce ? salim ya tambayesa cikin tsananin tashin hankali "ina son ya nuna shi din cikakken nmj ne ya fuskanci mijinta gaba da gaba ya kwace soyayyarsa daga hannun sa". salim ya girgiza masa kai yana masa kallon mara hankali da lissafi "taya zai yi haka ammar ? kaima fa da bakinka kace matar aure ce amman kake son ya shiga hurumin ubangiji ? a matukar fusace ammar yace "ni kasan iyakar abinda nayi akansa?"kasan laifin dana aikata duk akan ya sameta?"enough ammar ka takaita mgnrka dan bazan iya komai ba kuma karka sake zuwa min da maganar makamanciyar haka idan ba haka ba  zan dagargazaka idan ka sake zuwa min da irin wannan maganar acikin alamarina tabbas ina sonta fiyye da komai  kuma itace rayuwata amman bazan yi wasa da hakin allah ba ,bazan shiga hurumin aure ba dan haka ka kula idan ba haka ba zamu samu matsala yana gama fad'ar hk ya juya ya soma daga kafafuwansa cikin zafin rai yana cewa "me yasa rayuwarta take shiga rudani ne ?me yasa abubuwa suke faruwa dani ne wannan wani irin tashin hankali ne?me yasa tazo a matsayin matar wani ?"ya Allah! ya furta yana buga table din gabansa da karfi nan take tarin takardun dake ajiye akai suka tarwatse ya runtse idanunshi gam tare da dunkule hannunsa daya ya dauke numfashinsa dan so yake numfashinsa ya bar gangar jikinsa ko ya huta da wannan tashin hankali ,"maganar duniya salim yayi masa amman yaki motsawa haka ma ammar  "both of you should leave my office !"sukaji sautin muryarsa cike da karsashi babu wanda yayi yunkurin barin office din illa salim daketa qoqarin kwantar masa da hankali shi kuwa ammar ko a jikinsa dan daman yayi masa haka ne dan yaji wani ciwo akanta "what are you stil doing here ?ya fad'a atakaice batare daya kallesu ba jiki a sanyaye suka soma ja da baya kafin ahankali daya byn daya suka bar office din ." fitarsu ke da wuya  ya sauke wani wahalallen numfashi ."ahankali ya zauna jagwab akan kujera kwakwaluwarsa ce ta shiga caji na neman mafuta dan dole yasan abun yi anya kuwa bazai d'auki shawarar ammar ba ?ya furta hakan a fili zufa na tsatsafo masa a saman goshinsa da karan hancinsa ahankali ya soma magana shi kadai"adam dan dole ka nemawa kanka mafuta dan zuciyarka na tsananin son yarinyar nan akanta kai ba kowa bane ka tuna tun lokacin daka dauka kana dakon soyayyarta  tana da tasiri acikin rayuwarka kamar yadda ammar ya fad'a "to mai zanyi ?mai zanyi ?!!yayiwa kanshi tambayar da bashi da mai bashi amsa shiru yayi yayinda ya maida idanunshi ya runtse gam yana jin wani irin zafi mai tarwatsa  sansar jiki."yayinda bangaren salim da ammar kuwa tautaunawa suke akan abinda ya faru salim ya dubi ammar dake gefensa  hankalinsa a matukar tashe ya cigaba da magana "a zahirin gaskiya ammar baka kyauta ba sam sam bakayi wa adam adalci ba kafa san komai akanshi tun daga tahirin mafarkinsa irin tashin hankalin daya shiga alokacin da zaa aura masa maryam kuma kasan duk akanta ya kasa bawa matan dake mutuwar sonshi dama amman sai kayi masa haka kai da kamata yayi ka d'aukota ka kai masa ita ba sai kayi masa surprise ba   "kai dan allah naga ka damu dayawa yarinyar fa bata da aure yanzu amman ta ta'ba yin aure ."yana gama fad'ar haka ya cigaba da tafiya da sauri salim ya biyosa ya sha gabansa yana cewa "da gaske ammar ?murmushi ammar yayi yace "wallahi babu aure yanzu akanta nan dai ya zayyana masa komai daya faru daita bari naje na fad'a masa salim ya juya zai koma ammar ya rikosa "ka barshi tukun  zan fad'a masa da kaina amman sai naga karfin soyayyarsa gareta, ba dai yace ya hakura ba ?zan gani da gaske zai iya hakura daita kamar yadda ya saba hakura da komai ." da kallo salim ya bishi dashi fuskarsa dauke da murmushi yana mai qara godiya ga allah daya sa maryama ba matar aure bace ." a qalla ata ya kusan minti talatin zaune yana nazarin maganar ammar wanda zuciyarsa take son ya dauka ahankali ya sauke naunayen ajiyar zuciya ya kalli agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa tare da jan qaramin tsaki bai san me zaiyi ba idan yace zai dauki shawarar ammar "me kenan zaiyi ?"me ma yasa zai aikata haka ?duk runtsi duk wuya zai danne abinda yake ji akanta bazai ta'ba shiga gonar wani ba dakace babu auren kowa akanta ne to yana da tabbacin duk wanda yayi yunkurin aurenta to sai dai a bayan ransa amman yanzu bai ga abinda zai yi da wuce hakuri ba, yayi hakurin rashin ganinta abaya a yanzu kuma ya zame masa dole yayi hakuri da sabuwar qaddarar data samesa ,bama zai bari wani mahaluki yasan da zaman wannan labarin ba ". mikewa yayi cikin sanyi jiki zuciyarsa cike da rauni yana jin kamar ya zubar da kwalla ya shiga zagaye office din yana sauke numfashi kamar wanda yayi gudun tsare kafin ahankali ya shiga yamutsa gashin kanshi sannan ya koma kan kujera ya fara aiki akan system zaune ata yake yana aiki amman sam tunaninta yaki barinsa ji yayi  kwata kwata  gara kawai ya cireta gbdy aransa ya huta ." ***** A matukar jigace maryama ta karaso unguwarsu  da kyar qafafuwanta suka qaraso daita  cikin haraban gidansu  kai tsaye bangaren umma ta nufa tana layi inda ta iske su tare da hajiya grany suna ganinta a yanayin da take suka zabura suka mike cikin tsananin tashin hankali nan kuma suka shiga kallon kallo umma ta kalli hjy itama hjy ta kalleta a karshe suka maida hankalinsu ga maryama da kyar umma ta bud'e baki ta kira sunanta maryama !"da sauri ta qaraso gareta dan sam maryama babu kuzari ajikinta ai kuwa zubewa tayi ajikin umma ta fashe mata  da kuka tana kiran sunanta  umma .." "Me..."me kuma ya   faru dake maryama "?cike da muryar kuka tace " sun wulakantani umma sun tozartani a qarshe kuma sun koreni a gurin aiki ta qarasa mgnr tana sake rushewa da wani sabon kuka Shikenan na sake rasa aikina ban san meke faruwa dani ba kamar ni kadai ce acikin  duniya ,laifin me nayi ?umma ki fad'a min meye laifina "kai kai karki sake cewa haka babu wani laifi da kikayi jarabawa ce ,itama hjy ta qaraso suka sakata a tsakiyarsu gbdy suka rud'e, umma na shafa mata kai hjy na shafa mata bayanta alamun rarrashi "akan wani dalili kenan suka koreki byn sun d'aukeki aiki ?" wai kawai dan nayi rejecting din ayyukansu wannan  kawai shine dalilin da yasa suka koreni byn ban yi hakan dan bana so yin aiki dasu  bane , nima ina son aikin nan amman alokacin suba'a  tafini bukatar shi allah ka gani nayi komai saboda kai ne." " kun gani ba !shikenan allah ya amsa adduata ba ke uwar yan kankaba yau ga abinda gwaninta ya jawo miki sarkin iya taimako cewar Aunty hasana data fito daga kitchen ".haba hasana haba Hasana !dame kike son yarinyar nan taji ?idan bazaki mata addua ba ai  bai dace Ki fad'a mata haka ba."  ta kwabe fuska koma dai menene tunda ta rasa aikin ai shikenan bukatata  ta biya .ni a gurina wannan jarabawar daga allah ne kuma yana sane da komai bari zanje ma'aikatan da kaina naga mai kamfanin inji cewar umma "a'a umma karkije ,karki wani wahalar da kanki akan zuwa wajensu kawai suje su wulakanki a banza kamar yadda suka wulakantani "a'a bazasu wulakantani ba hakuri zan basu maryama "a'a ban yarda ba kuma wallahi ko kinje bazan qara komawa wannan kamfanin ba da sunan aiki bayan sun gama wulakantani sun tozartani har fa na fara aiki umma suka koreni basu ma tsaya sun fahimceni ba wai da gangan naki aikin dasu , wallahi banason aikin nan kuma kema bazan barki kije koina ba kuma ko zan mutu babu aiki bazan qara zuwa wannan kamfanin ba duk wannan maganar tanayi ne tana kuka har da shesheka " umma ta rungumeta sosai ajikinta tana rarrashinta "kiyi hakuri maryama in sha allahu zaki samu sausauci ki cigaba da addau lokacin wahalarki  ta kusan zuwa karshe da izinin allah Aunty Hasana ta kallesu tana turo  masu baki alamun zund'e aranta tace "kwayi kwa gama idan wannan tsinanniyar yarinyar ce mai kashin tsiya ai duk inda arziki yake sai an korota ,sosai umma da hjy suka dinga rarrashinta har hankalinta ya d'an kwanta "yanzu umma kina ganin wata rana zan fita cikin wannan wahalar ?"sosai kuwa maryama  zaki fita mana wannan ai duk matakin d'aukaka ne amman fa idan kika d'aure kika d'aina fadar duk abinda yazo bakinki duk maseefar data samu bawa baa son yana yawo fad'ar abinda bai dace ba,abinda ake so mutun ya  yawaita furtawa inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ko lallaha illa anta subuhanaka inni kuntun minal zalim, ya hayyu ya qayyum ya zaljalalu wal ikram da sannu allah zai wanke miki zuciyarki da farinciki ."maryama ta share hawayenta ta zauna sosai a tsakiyarsu tana jin damuwarta ta yaye, ta kamo hannu umma cikin nata "wallahi umma  bakiga kamfanin ba komai a tsare kuma na dade  ina neman aiki a gurin tun alokacin da yaya sadam yaki amincewa da yin aikina  dole ce tasa na barwa subai'a wancan aikin "karki damu  nayi imani zaki samu aiki wanda yafi wanda kika rasa  Ke dai ki rike allah da adduar allah zai bi bayanmu .maryama tayi cikin jikin umma tace "Allah yasa ummah ina sonki mamana murmushi umma tayi tace "nima ina sonki maryama in sha allahu zaki ga haske arayuwarki "ummanki kawai kike so maryama nifa ?hjy ta fad'a tana dungure mata kai lumshe idanunta tayi tana dariya suma dai dariyar sukayi ." ***** ATA na zaune  yana aikin  tura sako wayarsa ta dauki ringing ya dauki wayar ya manna a kunnesa yana lumshe ido  "yes kuna magana dashi ,okay kuna bukatar kaya new design ok just a second cewar ATA nan take ya kira sunan sectary ,sannan ya cigaba da abinda yake da sauri ta shigo  ta tsaya tana cewa "sir ! ya katse kiran byn ta shigo still ya cigaba da daddana system "mutumin dana gama waya dashi sabon  customer ne  yana bukatar kaya sabbin design dan haka Kiyi kokari ki hada Kan masu fresh design da muke dasu su bamu design masu kyau ayi abinda sabon customer zai ji dadi fatan kin fahimta "yes sir ."ko mu gwada sabbin dauka mugani ? " Eh hakan ma yayi domin muga kwarewarsu " okay sir "ta fita da sauri "maryama hussein ?!ya furta sunan a natse yana danna keyboard din system dinsa da karfi sannan ya cire hannunsa ya jingina jikinsa da kujerar da yake zaune yana jujuya jikinsa "waye mijinta a wani unguwa  take ?da gaske dai idan bai dauki shawarar ammar ba ya rasa natsuwa kenan kuma har abada dan ya tabbatar wa kanshi bazai iya rayuwa babu ita ba"waye mijinta a wani unguwa take duk yana bukatar yasani amman dole yabi komai ahankali darajan auren da take  dashi  ." amman dai zai nemi ammar din dan yana son yasan wani abu a game daita kafin yasan abun yi ." Cikin kankani lokaci sababbin ma'aikatan suka hallarar a cikin officer dinsa kowannensu rike da takardar zane ya yunkura ya mike da kyar ya zagayo daya bayan daya ya dinga amsa yana dubawa sai dai gabadaya babu wanda yayi masa acikin zanensu . yaja qaramin tsaki ya tsaya ya rike kugunsa yana aika masu da wani mugun kallo mai tattare da abu biyu ,abu na farko damuwar da yake ciki abu na biyu kuma takaicin basu yi masa abinda yake so ba "wannan shine iya kwarewarku?shiru sukai gaba dayansu zuciyarsu cike da matsanancin tsoro kallonsa kawai yana firgita da mutun bare kuma maganarsa cikin zafin rai ko waye kai sai kaji fargaba "ban d'aukeku aiki dan biyaku batare da kun iya komai ba ,na daukeku né saboda kunce kun iya wannan shine karshen iyawarku ?ya sake jefa masu tamabyar data sake gigitasu suka ji kamar su falla da gudu amman babu hali ."wallahi duk na daukeku né saboda best design not nonsense ya fad'a a matukar tsawace  ." sannan ya maida idanunshi Kan sactry" some can you see your self ina gwajin da kikace kinyi masu ?"sir duk angwadasu  "most of the...." "Culmdown ata ! aka fada tare da turo kofar office din ,shiru yayi yana dago tsumammun idanunshi zuwa kofar shigowa ganin sultana yasa ransa ya qara baci ,ya lumshe idanunshi yana furzar d iska mai zafi  daga bakinsa fuskan natashi babu annuri ko daya sultana ta qaraso har gabansa hannuta rike da farar takarda "nazo da abinda kowa ya kasa kalli nan kaga" ta fada tana jujjuya masa jiki tare da kai takardar gabansa "kalli irin kwarewata nasan wannan ne exactly abinda kake bukata? shiru yayi zuciyarsa na wani irin tuttukin bakinciki "Listing !this is my last warnin karki kara shigo min office batare da kinyi knowking ba  sannan idan zaki kirani kisa girmamawa call me with sir ..."yana gama fad'ar hk ya juya  da sauri zai barta tai saurin cewa " okay sir !ta fad'a tana masa fari da idanu wanda ko kadan bai girgiza zuciyar ATA  ba sai ma qara tsanarta da yayi "my design ! ta furta cikin salon jan hankali tana duban farar takardar dake rike a hannunta a kaikaice ya juyo ya fixge takarda daga hannunta ya tsurawa zanen tsumammun idanunshi dake cike da tashin hankali yana karewa zanen kallo yayinda ta cigaba da juya  masa jikinta tana murmushi tana kallonsa sai dai gabanta banda dukan uku uku babu abind yake ." Wani irin dariya ne yaso kufce masa saboda ganin abinda take takamar ta zana awajensa shi da  jagwal gwalo bashi da wani bambamci amman ya danne  dan dariya bata kamace masa ba a halin da yake ciki sai dai  kana kallon fuskarsa zaka fahimci abun yaso bashi dariya wani irin sanyin  dadi ne ya mamaye gabadaya ilahirin jikinta ta sake gyara tsayuwa tana kallonsa tana jiran taji me zaice ."a natse taga ya shiga matsé takardar har ya matseta  gabadaya yana  mata wani irin mugun kallo sannan ya kalli inda abun zuba shara yake ya cilla takardar aciki ." sake fuskantata yayi cikin fushi yace "wa kike da suna sultana ko me ,wannan shine sakamakon abinda kike zana yana gama fadar haka ya juya ya soma tafiya zuwa mazauninsa wani irin numfashi ta sauke da karfin gaske tana kiran sunansa "ya Adam !a matukar tsawace yace "me zanyi miki ?wato burinka ka wulakantani a bayyanar  nasi ba ?ta sauke numfashi tana furta why ?Kina san kisan ina da ikon wulakantanki ko bani da ?tayi shiru tana dubansa "to ki daina shiga tsabgata ki kama kanki akan komai nawa ki tsaya iya inda aka ajiyeki stay a way from me sultana oya leave ..."ya fad'a yana nuna mata kofa  tare da zabga mata harara cike da in ina ta kira sunansa "ya..ya Adam"i saida leave ya sake nuna mata hanyar fita ." "Some ai na rigada na fad'a miki ki dauki kwararrun masu zane ba muna zane ba gabadayan ni banga na dauka anan ba "ya fad'a yana jan dogon tsaki  "sir kayi hakuri kowannensu yana ta qoqarin yaga ya zana abinda zai burgeka "shiiii! "ya fad'a a tsawace "common design sun kasa abinda zai fi ki sallamesu kawai gabadayansu a nemo min wasu "kayi hakuri sir amman  me zai hana a nemi maryama hussein  nasan zata maka abinda kake ...,"stop ! ya tsadata  a tsawace just stop some karki qara kuskure ina wata magana dabam kina sako wannan yarinyar ko kin fahimceni ? tai saurin gyada masa kai "bana bukatar wannan yarinyar kuma bazata sake tako kafarta zuwa cikin wannan kamfanin ba ,bama wannan kafanin ba har kowani kafani da suna aiki ita da yin aiki har qarshen rayuwarta ." Bayan ya gama mgn ya numfashi yana kallonsu daya bayan "ku saurarani da kyau zan sake baku lokaci "yarinyar ce zaune a lap cike da natsuwa idanunta na Kan farar takarda tana zana doguwar rigar amarya da riga da wondo na ango  sosai tayi concentration gaban doguwar rigar tana da shape daga gaba yayinda bayan rigar ta sauko wanda ya hade da dogon gashin mace yana bayani yana kallon maryama cikin kwayar idanunshi cike da matsanancin qaunarta ,lumshe lumtsatsun idanunsa yayi "wannan shine tsarin zanen da nake so ku dinga bin komai daki daki tare da tsare fatan kun fahimceni ?gabadaya suka hada baki "yes sir ."oya maza maza aje ayi daya daga cikinsu ya kallesa yace  " kayi hakuri sir inshaallahu zanyi maka abinda kake so "very good ya fad'a yana tare da komawa  mazauninsa ya zauna yana jujjuyawa akan kujera sannan ya dauko cup din glass cup dake cike da ruwa ya kai bakinsa ya kurba ya ajiye ya daura hannunsa akan hannun kujera yana cigaba da jujjuyawa." Bangaren sultuna kuwa office dinsu ta koma ta cike da tsananin tashin hankali da takaicin abinda ATA yayi mata waya ne a kunnenta tana magana da Aunty abida "kinga wulakacin da yayi min kuwa aunty agaban ma'aikatansa bayan ya gama  wulakanta zanen dana sha wahala na zana a gaban kowa wallahi bazan dauka ba Aunty bazan jura wannan wulakanci ba" nasan halinsa shegen gaske ne  zai iya aikata abinda yafi wannan ki daina damuwa abinda ya kamata kiyi  kokarin shine ki fara daukar hankalinsa ...amman Aunty .."No ki tsaya kiji abinda nace Kiyi shi zakiyi karki min mutsu dan duk ina yin wannan abun ne saboda jin dadinki ...." Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 2 Sultana na gama wayar da take idanuwanta suka sauka akan zanen da maryama tayi akan table , shiru tayi rike da wayarta tana duban zanen zanen ne mai Shege kyau da d'aukar hankali. zanen mace ce sanye da kayan weeding gwan sosai maryama ta kwantar da hankali ta zanata had'e da zana gashin kanta har gadon bayanta tamkar dai mutun sak wani irin murmushin jin dadi ya bayyana akan fuskar sultana cike da jin dadi tasa hannu ta d'auka tana cigaba da kallon zanen "wannna ai irin zanen da ya adam yake bukata ne sak "tabbas idan yaga wannan zanen zai ji dadi sosai bari na kai masa nace ni na zana "ta juya da sauri ta nufi hanyar office dinsa alokacin da Kunnensa yake manne da waya yana magana da wani abokin kasuwansa ,yayinda hannuwansa duka ke aikin dadddana keyboard gefensa sectary dinsa ce tsaye rike da wani blue file tana dubawa ." "Yes !muna da fiyye da abinda tunaninka ya baka ,eh !sosai kuwa akwai abubuwa masu mahimanci akan sakon dana tura maka kayi qoqari ka duba" ya fad'a yana cigaba da aiki can bayan kamar minti goma ya mike tsaye rike da system dinsa ya isa inda sectary dinsa take tsaye yana nuna mata wani sako tare da yi mata qarin bayani yadda yake son kasuwancin ya tafi bai gama rufe bakinsa ba yaji ana magana daga bakin kofa "tare da knowking " ko zan iya shigowa ?.Idanuwanshi dake manne da farin glas ya tsurawa kofar shigowa tare da yin shiru na second biyar sannan maganarsa ta biyo baya "yes !ahankali ta tura kofa ta shigo tana rausaya yana ganinta yaja tsaki ya koma kan kujera ya zauna ya dungule hannunsa duka waje d'aya ya d'aura akan table yana ciza lips dinsa na kasa wani irin numfashi ya furzar mai zafi daga bakinsa ya kawar da fuskarsa adaidai lokacin data garaso qefensa ta tsaya tare da ajiye masa farar takarda a gabansa "ko akwai abinda zaka ce akan wannan zanen ?ta gefen idonsa ya soma hango had'ad'd'en zanen ,a natse ya juyo gabad'aya idanuwan shi suka sauka akan zanen " kaga irin zanen sultuna ba?na sha fad'a maka ina da kwarewa sosai akan zane amman kullum gani kake ban iya komai ba to yanzu dai me zaka ce akan wannnan zanen sir ."? Shiru ATA yayi tare da kallon zanen yana jin wani irin mummunar fad'uwar gaba mai tsanani na shigarsa kafin a hankali ya d'an yunkura ya mike tsaye still idanuwanshi na kan zanen jikinsa a matukar sanyaye ya kai hannu ya d'auki farar takardar data ajiye a gabansa ya tsurawa design din ido sosai ,numfashi ya sauke da karfin gaske yana cewa "zanen yayi kyau kwarai da gaske sai dai sultuna ...."sai kuma yayi shiru yana dogon nazari akan zanen "ka gani ba yayi maka ba?" ai daman na sha fad'a maka idan kaga wasu zanen da nake zanawa sai kayi mamaki wannan yayi maka ba ?" "No ...!" ya fad'a a natse sannan ya cigaba da magana "wannan ba zanenki ba saboda ba wannan bane karo na farko dana ta'ba ganin shrmen zanenki?"sultana tai shiru yayinda jikinta ya d'an soma rawa saboda yanayin kallon da yake mata .yayi taku biyu yayi daf daita yana ciza lip's dinsa muryarsa can kasa yace " ki kace ke kika zana zanen nan ba ?" sosai kuwa sir ni da kaina na zana shi ya gyad'a kai ya koma ya zauna akan kujera yana sake kallon zanen yana jujjuya jikinsa tare da girgiza kai. can ya d'ago ya dubeta da kyau "kikace zanenki ne ?ya sake tmbyrta ta gyada masa kai alamun "eh! gabanta kuwa banda fad'uwa babu abinda yake "shikenan sultuna tunda ke kika zana ina bukatar ki sake zana min exactly irinsa yanzu "cike da tashin hankali ta kai hannu zata kar'bi zanen dake rike ahannunsa "okay kawo na tafi naje na zana ". Ya janye farar takardar yana girgiza mata kanshi tare da lumshe mata idanuwanshi na second biyu sannan ya bud'esu fés akanta "ki zauna ga guri nan sannan ga kayan aiki nan duk anan kiyi abinda nasakaki ta tsaya cike da matsanancin tsoro da firgici tana dubansa tare da mamakinsa "wannan mutumin fa katon mugun d'an duniya ne wato dai sai yaga karshenta ?ta fad'a haka acikin ranta ." Ganin ta kasa kwakkwaran motsi tana tsaye tamkar an dasata yasa zuciyarsa ta soma tafarfasa a matukar tsawace yace "zauna mana Kiyi aikinki ai nasan zaki iya tunda kina da tabbacin zanenki ne cike da tsoro tace "yes sir !ya girgiza kai ya zagayo gurin sectry dinsa ya cigaba da yi mata bayanin abubuwan da yake buakta tayi masa yayinda har lokacin sultana na tsaye cikin tsananin tsoro da tashin hankali "wani irin mugun kallo ya d'auketa dashi yana zabga mata harara,da mugun sauri ta samu waje ta zauna akan d'aya daga cikin kujerun dake fuskartasa ta d'auki pencil ta rike tana tunanin ta ina zata fara ?nan da nan ta qara shiga tashin hankali mai tsanani fiyye da wanda take ciki ahankali zufa ya shiga tsatsafo mata a fuska da sansar jikinta kallo d'aya zaka mata ka fahimce a matukar tsorace take ."na shiga uku nah na dibo ruwan dafa kaina “ta ina zan fara ?tayiwa kanta tamabyar hantar cikinta na wani irin kad’awa .” Sectary dinsa ta d'auko file green ta mika masa ya kar'ba yana cewa sultana "are you done ? batare daya kalli inda take ba" muryarta da jikinta rawa suke gurin cewa "no sir ! ya gyad'a kai "yau zaki gane baki da wayo muddin bakiyi abinda nace ba ya fad’a a kasan ranshi ,wayarsa tayi ringing some ta d'auka da sauri ta mika masa ya amsa yana manna wayar a kunnensa yana cigaba da duba file din hannunsa at the same time yana magana a waya ."Sosai ya fahimci yanayin tashin hankalin da sultana ta shiga ya sauke numfashi ya ajiye wayar ya maida hankalinsa gurin sectary dinsa suka cigaba da tautaunawa har tsawon mintuna talatin sultana na zaune cikin tsananin tashin hankali batare da tayi abinda ya sata ba ." ya sake yunkurawa ya mike tsaye rike da zanen maryama a hannunsa ya zagayo ya isa inda take zaune jin hucinsa numfashinsa daya sauka a gefen wuyanta yasa ta waigo a gigice jikinta na wani irin kyarma "ai daman nasan bake kikayi zanen nan ba , sam sam wannna ba zanenki bane ko har yanzu kina kan kece kikayi ?ya tambayeta yana ja da baya yayi taku biyu ya tsaya yana jira yaji karyar da zata sake girba masa ya samu damar cin ubanta son ransa." cike da tsoro da in ina tace" eh gaskiya ba nice nayi ba amman kayi hakuri."tayi mgnr duk a rud'e jikinta na rawa tamakr an jona mata wutar lantarki."ai daman ko baki fad'a ba nasani wannan bazai ta'ba zama zanenki ba ya fad'a yana mai sake tsurawa zanen maryama tsumammun idanunshi kafin ahankali ya soma tafiya yana cigaba da kallon zanen yana lumshe idanuwanshi har ya qaraso ya tsaya bayan sultuna nan take ta sake shiga firgici "”mai yasa kika min karya ?tayi shiru ta kasa bashi amsa gabad’aya ilahirin jikinta na sake d’aukar rawa “why did you lie to me ?yayi maganar a tsawace dan girman Allah kayi hakuri “enough !a ina kika samu wannan zanen ko kuma waye ya zana miki shi ?” “No sir babu wanda ya zana min.” “Where did you get this desing?” uhmm ammm daman sabuwar staff din da'aka dakatar d'azu mai suna maryama hussein ce ta zana ta barshi akan table a office dinmu."nan take gabansa ya cigaba bugawar da yake fiyye da kaida yana kallon zanen yana jin wani irin shauki a gabad'aya sansar jikinsa da jijiyoyin jikinsa wanda bai ta'ba jin irinsa akan kowace halitta ba sai akanta lumshe tsumammun idanunshi yayi sannan ya motsa lip's dinsa ahankali "daman mutane dakikai irinki ya zasu iya zane kamar haka ? Ke..! ya kirata da haka muryarsa a kausashe ta natsu sosai agabansa ya d'an rage girman idanunshi "ki daina shiga lamarina " ki tsaya amatsayin da kike dashi a wurina wanda ni ban ma d'aukesa da mahimmaci ba kin fahimci abinda nake nufi da hakan ? tai saurin gyad'a masa kai ya d'auke akanta "kenan zumunci dake tsakaninmu "ta sake gyad'a masa kai jikinta na sake d'aukar rawa dan yanayinsa gabdaya ya gama tsoratata" gud oya leave my office .."ai da mugun sauri ta juya ta nufi kofar fita ." Komawa yayi ya zauna akan kujera qirjinsa na wani irin bugawa da karfin gaske a natse ya dinga kallon zanen ya kasa hakura da kallon zanen wani irin sonta ne Ke taso masa yana sake bin jinin jikinsa "soyayyata qaunata farinciki rayuwata kece komai nawa ya fad'a a fili tare da mikewa ya koma Kan doguwar kujera tare da zanen a hannunsa ya zauna ganin zanen yake tamkar itace a tafin hannunsa kwakkywan fuskarta yake ganin acikin kwayar idanunshi tana masa yawo can Jim kad'an ya mike tsaye yana lumshe idanuwanshi, abun mamaki ji yayi daidai saitin inda zuciyarsa ke makale a qirjinsa yana bugawa da karfi, ya kai hannunsa daidai saitin gurin yana runtse idanunshi "Tabbas yasan lallai idan bai yi wani abu akan lamarinsa da yarinyar nan ba yana daf da kamuwa da mummunar ciwon zuciya ,"amman me zai yi tunda yarinyar nan matar wani ce ?Ahankali ya dinga daga qafafunsa yana tunanin nemawa kansa mafuta "Adam !zuciyarsa ta kira sunansa da karfi "kayi qoqari ka mallaki yarinyar nan ta kowani hali kasa karfinka ka kwaceta kamar yadda ammar ya fad'a maka "kanshi ya girgiza yana cewa ai matar aure ce ,tô shikenan ka dawo daita kusa da kai ganinta kusa da kai zai d'an samar da natsuwa arayuwarka "na koreta da kaina kuma na sake dawo daita da kaina ?ya tambayi kansa "Kai ba zan iya wannan kasadar ba sosai yayi zurfi cikin tunani ya koma mazauninsa yay rewarning d'aukar safe yana kallon tun daga shigowarta har zuwa fitarsu har inda ta mari salim ya tsaya daidai inda suka tsaya acikin office dinsa yana kallo har sanda ta fito zuwa koridoor ta juyo tana kallon office dinsa fuskata kwance da ruwan hawaye ."naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi lokacin daya kawo inda salim ya sake shan wani marin a hannunta "wani sanyayyen murmushi ne ya bayyana akan fuskarsa ya kai hannu yana shafa sajen fuskarsa yana cigaba da murmushi " daman nasan dole zakiyi rigima princess." Cike da sanyin jiki ya janyo wayarsa ya kira mataimakiyarsa ringin daya ta d'auko "kizo! ya fad'a ataikaice yana hura hanci ya d'auke idanunshi akan kallon da yake qaramin tv sakamakon knowking din da akai ,umarnin shigowa ya bayar yana sake daukar zanen maryama sectary dinsa ta shigo ta qaraso ta tsaya cike da girmamawa "sir gani ! " wannan zanen maryama né ba ? "Nata ne sir lokacin da kace naje na sallameta na isketa tana zana wannan zanen ina ganin saboda tashin hankali data tsinci kanta ciki yasa ta manta dashi amamn tabbas nata né "lallai wannan yarinyar tana da baiwa tana da kwarewa akan irin ra'ayina amman kuma zuciyata ta koreta "sir ko zamu kirata ne ?ya wani d'ago da sauri ya kalleta a d'age "wai sir saboda cigaban kasuwancinka domin zata baka duk abinda kake so kuma zama daita riba biyu ne garemu ga iya zane ga sanin Kan kasuwanci ." Shiru kawai yayi yaki kulata duk da abinda ta fada din abinda zuciyarsa da gangar jikinsa suke bukata né amman ya rasa dalilin daya kasa bata umarni." ta kusan mintuna talatin tsaye a gabansa bai ce mata uhm ba bare umm umm ganin qafafuwanta sun fara sagewa yasa ta bud'e baki cike da tsaro tace "sir ko zan iya wucewa ."?da hannu ya bata dama . wunin ranar cikin tsananin tunani yayisa duk inda ya motsa yana jinta ajikinsa da zuciyarsa ganinta yau ya qara wutar soyayyarta a cikin zuciyarsa .”kiran d’aya daga cikin yaransa yayi yace akawo masa sigari dan a halin damuwar da yake ciki ita kawai yake bukatar sha cikin kankani lokaci akayi knowking tare da neman izini ya bada izinin shigowa James ya ajiye masa a saman makeken table dinsa sannan ya juya da sauri ya fice .”yadda ATA yake cikin tsananin damuwar abinda yasa akayi ma maryama haka itama maryama ta kasance cikin damuwar maseefar dake bibiyar rayuwata kuka ta yini shiyasa kafin shida na yamman ranar jikinta yayi zafi tamkar garwashin wuta . umma ce tsaye akanta tana shafe jikinta da jikakken towel byn ta bata magani tasha ta zauna kusa daita ta riko tafin hannunta cike da tausayawa , bata son rasata kamar yadda ta rasa sadam dinta saboda qaunar da take mata yasa idan ta ganta cikin tashin hankali itama take shiga cikin damuwa .”“ta rasa gane meke sa abubuwa suke juya mata baya haka ?dame zataji ?da kiyayyar mutanen gidansu ko kuwa da wannan jarabawan dake bibiyar rayuwarta ? ahankali maryama ta bude kwayar idanunta ta tsurawa umma “sannu kinji maryama allah ya baki lafiya”Ameen “ karki damu komai mai wucewa ne kuma duk abinda Ke faruwa dake da sanin allah,ki qara rike addua duk wanda yace allah to allah zai isar masa in sha allahu bazaki sake fita zuwa koina da sunan neman aiki ko wani abu makamancinsa ba sai dai ya biyoki har gida da azinin allah “Allah ya nuna min wannan lokacin.”tayi maganar muryarta na rawa” sannu kinji maryama zakiyi farinciki arayuwarki “shi kuma mr ata yaje can ya qarata ya rike aikinsa ai da can ba da aikishi kika rayu ba muna nan aiki zai biyoki” naunayen numfashi da ajiyar zuciya maryama ta sauke tana mai runtsa idanunta dan idan akwai abinda ta tsana a halin yanzu shine mai kamfanin creation .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 3 Kira ne ya shigo wayar umma dan haka ahankali ta mike tsaye ta qarasa inda wayarta take ajiye akan qaramin table din dake d’auke da hoton sadam wanda hakan yasa maryama sake bajewa akan katifa tare da sakin wani marayan kuka mai ban tausayi tana toshe bakinta da hannuwanta dan kar umma ta jiyo sautin kukanta “hakika Mr ata bai kyauta mata ba ,bai mata adalci ba meye laifinta data cancanci wulakanci ?idanuwanta ne suka shiga hasko mata kyakkyawar fuskarsa da kwayar idanunshi wanda ita acikin idanunta muninsa take gani da masa kallon mugu azzalumi mara imani da tausayi ,kuka take sosai zuciyarta na mata zafi da quna tana mai sake toshe bakinta dan bata son umma tajiyo sautin kukanta amman ina abinda batasani ba tunin sheshekar kukanta ya kaiwa kunne umma ziyara. Allah Allah take taji wake kiranta dan hankalinta kacokan ya koma ga maryama dan haka sai faman kiran “hello !take amman bata jin sautin komai sai na saukar numfashin mutun “hello !”wai wake magana ne ?tayi maganr a hassale cike da jin haushin wanda ya kirata sannan yayi mata shiru still dai shiru ne ya biyo baya dan haka cike da jin haushi ta katse kiran dif tana mita “sai a kira number mutun kuma ayi shiru aki yin magana “ta fad’a tana mai jan tsaki da dangwarar da wayar akan table ta qaraso inda maryama take ta zauna kusa da tace “wai ke bazaki saurarawa kanki da wannna kukan ba sai wani ciwo ya kamaki kisa mu shiga uku .?” hawayen tausayin kanta ya sake gangaro mata tace “ummah Kiyi hakuri ta hanyar haka ne kawai zan raqe tarin damuwar dake tattare acikin zuciyata ta fad’a tana cigaba da sheshekar kukanta tare da dafe goshinta lokacin da zuciyarta ta hasko mata irin kallon da mr ata ya kafeta dashi wanda ko alamar kyafta idanunshi ba yayi haka ma mutumin daya kawota garesa mai tsananin kama dashi wanda yake ta qoqrin dakatar daita “duk da haka kukan ya isa haka kusan fiyye da awa biyar kenan kina abu d’aya kalli idanuwanki duk sun kunbura fuskarki tayi jajur maryama ta sunkuyar da kanta qasa tana sauke ajiyar zuciya akai akai .”“sun jima ahaka umma tana rarrashinta kafin ahankali umma ta kai hannu ta d’ago ha’barta tana kallon kyakkyawar fuskarta da ta ‘bata da ruwan hawaye, ta sakar mata murmushi mai ciwo tare da tsura mata ido “hakika duk nmj daya mallketa amatsayin mata shi ya morewa rayuwar duniya ,hakika mijinta zai yi saar samu mata kyakkyawa mai kyakkyawar zuciya da d’abia mai kyau ko waye wannan mai saar ?umam tayiwa kanta tmby tare da sakar mata murmushi kamar wacce ta tuna wani abu maryama ta mike zumbur ta nufi wajen kayanta dake d’akin umma ta zaro babban littafi wanda take rubuta abubuwan da suka shafi rayuwarta na bakinciki da farinciki ta dawo ta zauna kusa da umma “me kuma zaki rubuta “zan rubuta irin kalar wulakanci da’aka min yau a tun tsawon rayuwata wannna shine abinda aka min wanda yafi komai yi min ciwo “har da irin musgunawar da kawunki da matarsa suke miki “?a wajena bai kai wanda mr ata yayi min ba yasa an wulakantani an tozartani kuma ya ganni a gabansa amman hakan bai sa yaji cewar abinda yayi min zalinci bane he didn't even bother akan yayi ba daidai ba umma tsakanina da wannan mutumin allah ya isa nah ta fad'a a fili cikin zafin zuciya sannna ta fara rubuta kwanan wata kana ta soma rubutu tana jin zuciyarta tana mata zafi kamar zata fashe sakamakon fuskarsa da ta dinga mata gizo acikin kwayar idaninta.” ta runtse kwayar idanunta gam tana jin ranta na sake 'baci zuciyarta na tafarfasa ita dai umma idanu ta tsura mata kawai tana kallon ikon allah tsaki taja tare da yage takarda ta dukunkune ta jefar daita ta koma ta kwanta tana sauke numfashi "kin fasa rubutawa ne ?"shiru tayi ta kasa bawa umma amsa dan bazata iya fada mata abinda idanuwanta suke gane mata "bazan gaji da fada miki kalmar kyi hakuri ki manta da abinda ya faru domin komai mai wucewa ne bahaushe yace wata rana sai labari ga gabe can tana d’ago miki hannu jikina na bani aiki nan har gida zai biyoki “kanta ta d’aura akan cinyar umma tare da runtse idanunta tana jin maganar umma na bin jinin jikinta suna sanyayya mata zuciya .”hakika bata da kamar umma acikin zuciyarta ita din cikakkiyar uwa ce gareta ta maye mata gurbin komai arayuwarta “daga yau bana son ganinki cikin damuwar nan matsawar ba so kike damuwarki ta juye zuwa jikina ba ayi uwa kwance ‘ya kwance ba shiru sukai umma ta kai hannunta saman gashin maryama tana cewa “a duk sanda na ganki cikin danuwa zuciyata tafasa take bana samun kwanciyar hankali har sai na ganki cikin walwala Kmr sauran mutane “love you mumy “!umma tayi murmushi tare da d’aga kanta ta kamo hannuwanta “ki manta komai kiji maryama ta gyad’a mata kai “in sha allahu mumy komai ya wuce zan cigaba da rayuwata kamar yadda nakeyi “yauwa diyar Allah ya zaba mana abinda yafi zama alkhairi.” daddare da misalin karfe takwas da rabi na dare ma’aikatan dake kula da bangaren kitchen ne suke ta faman kai kawo daga kitchen zuwa dining area kowannensu sanye da uniform kamar koda yaushe yayinda babbar yarinyar hjy zulai ke zaune tana kula da duk abinda suke abinci kusan kala shida ne akan dinning had’e da lemuka da ruwa sha marasa sanyi sosai ahankali ATA yake saukowa daga samansa jikinsa sanye da riga ash colour da wondo baki ya zuba hannuwansa duka cikin aljihunsa wandonsa yayinda qafafuwansa ke sanye da wani hadadden silifas baki mai shegen kyau idanunshi sanye da glass ga wani kamshi na musamma mai natsar da zuciya na tashi ajikinsa .”ahankali yake saukowa tamkar wanda bashi da jini a jikinsa a d’age ya dinga kallon ma’aikatan dake jera kulolin abinci akan dining yana qare masu kallo domin qara tabbatar da ingancin aikinsu ,suna ganinsa duk suka shiga hankalinsu tare da qarawa jikinsu natsuwar aiwatar da aiki dan sun san halinsa muddin akai kuskuren ya gani zai ce ya dakatar da mutun aiki ,shiyasa komai cikin takatsantsan da kulawa suke yinsa .”cike da tsoro da fargaba suka cigaba da komai yayinda shi kuma ya cigaba da taku yana kallonsu duk ma sai suka sha jinin jikinsu dan wasu ma daga cikinsu sun fara tunanin wani acikinsu zai bar aiki gobe.” A natse cikin isa da takama ya tsaya akan step na qarshe shi bai sauko ba shi bai koma ba yana ciza gefen lip’sdinsa na qasa yana sauke numfashi ahankali,byn kmr minti biyar ya sauko still hannuwan sa duk na cikin aljihunsa bai tsaya akoina ba sai inda mahaifiyarsa Take zaune akan kujera tana duba jarida punch wacce ke d’auke da hotonsa .”ya cire hannunsa d’aya ya d’aura akan hannun kujerar da take yana mai juya mata baya .” ta waigo a natse ta kalli bayansa kawai dan tun shigowarsa ta fahimci yana tattare da damuwa bari tayi sai ya huta ta tuntu’besa abinda ke damunsa “ya’akayi Adamcy meke damunka duk na ganka wani iri ?bai juyo ya kalleta ba haka zalika bai zauna ba “ka zauna mana Adamcy “bai zauna ba ya soma mgn cikin sanyin murya kamar zaiyi kuka “sweet heart ko zan iya tambayarki wani abu ?”.da sauri tace “sosai ma kuwa ka tambayeni duk abinda kake so a shirye nake dana baka amsar kowace irin tambaya “.ta fad’i hk cikin d’an damuwa dan duk lokacin data ganshi cikin damuwa tana finshi shiga damuwa ya juyo gabad’aya ya tsura mata tsumammun idanunshi “alal misali mutun ne ya zamanto yana da fikira sannan kuma shi mai wannan baiwar yana da katuwar matsala bayan haka kuma kana jinsa acikin rayuwarka sannan bazaka iya tafiyar da ayukanka batare dashi ba ko mutun zai iya janyo shi wannan mutun kusa dashi ya zama mallakinsa gabadaya ?”. numfashi ta sauke da karfi sannan ta numfasa ta riko hannunsa ta zaunar dashi a gefenta kana ta fara magana cikin salon hikima irin nasu na manya “kowani bawa dake rayuwa acikin duniyar nan yana da matsala ,mutane mabam bamta amman akwai wasu matsalarsu bata kai ta wasu ba dole duk wanda zakayi muamula dashi sai kayi hakurin zama dashi saboda duk dan Adam yana tattare da matsala kawai na wani ne yafi na wani ,dan haka shi mai wannan fikira idan kaji har acikin zuciyarka ya samu matsuguni karka damu da matsalarsa dan matsala bata qarewa arayuwar d’an adam hakuri zakayi ka janyosa ajiki ka bashi kulawa idan akayi sa’a sakamakon hkn sai kaga matsalarsa ta ragu sannan km ka amfana da fikirarsa kaga anan ma ka samu riba biyu ka sanyashi ya samu natsuwa sannan ka amfana dashi na baka amsar tmbyrka ko nima zan iya tambayarka ?”tsura mata tsumammun idanunshi yayi yana kallonta haka nan yaji zuciyarsa ta gargadesa da kar ya yarda tai masa nata tmbyr dan haka ya girgiza mata kai alamun a’a “ok mr ATA muje kaci abinci ammi ta kwalla ma tabawa kira har sau biyu .” cikin kankanin lokaci ta bayyana sanye cikin doguwar riga tace “mami gani !“muje kiyi serving din Adamcy abinci cewar mami kai kuma muje ko ? “no sweetheart barni kawai anan “shikenan bari akawo maka abincin nan bai yi mgn ba ya runtse idanunshi shi kad’ai yasan me yake ji a gangar jikinsa damuwarsa ta ninku fiyye da can baya “mami ta janyo qaramin table gabansa “adaidai lokacin da mai aiki ta qarasa da d’an hanzarin gudun karta tafi da sauri ta sha zagi a gurinsa mami ta mike tabi bayanta .”a natse take komai duk bai motsa ba ta wuce taje ta tsaya kusa da mami “mami !naam !”wani abinci zan zuba masa ? Kinsan shi yafi son shimkafa ki zuba masa kiyi masa plet din salad dabam ta amsa da to ta yi Kmr yadda mami tace ta d’auka ta kai Kan table din gabansa ta ajiye har ta juya tayi taku biyu taji sautin muryarsa a dake “Ke!ta tsaya cak hantar cikinta na wani irin kad’awa yayinda jikinta ma ya d’auki rawa ta fara sauke numfashi da karfi tana addua allah yasa ba wani laifi tayi masa ba “ba dake nake mgn ba ?ta juyo da wani irin sauri ta tsura masa ido abun mamaki idanunshi a runtse suke cikin hanzari mami ta qaraso wajen tana cewa “Lafiya Adamcy ? numfashi ya sauke yana bud’e idanunshi akan mami “kiyi tafiyar ki sweetheart tace “to ! ta kama gabanta sai dai duk hankalinta na kansa ya kalli mai aiki cikin isa da kamewa “ meye aciki ?muryarta cike da tsoronsa tace “rice and stew “.daukesu bana bukata?” shiru tayi can tayi karfin hali ta kwantar da murya tace “yalla’bai to me zakaci ai sai a dafa maka komai ka kake so ?ware idanunshi yayi sosai “waye zai ci jagwalgwalonku I think you’re cray.” tace “to yau kuma abun ya motsa ta koma da baya ta kame tana cigaba da addau acikin ranta allah yasa maganarta bata hassalasa ba yaje ya koreta ta shiga ukunta bai qara magana ba ya tashi ya canza wurin zama ta kwashe komai ta maida kitchen tana yiwa mami bayani “barni dashi bari naje na samesa dan da alamun yau rigima yake ji “Adamcy nah ya’akayi kuma kace baza ci abincin ba ?yatsina face dinsa yayi “am not feeling eating any…”haba Adam ka dinga qoqarin bawa cikinka hakinsa ko na dafa maka kusku ne ?kamar yace “a’a !sai kawai yaji tausayin mahaifiyarsa ya kamashi tana matukar kula dashi da rayuwarsa dan haka ya gyad’a mata kanshi kawai tamark wani qaramin yaro.” ta juya ta koma kitchen da sauri tana kiran tabawa tazo ta tsaya kusa daita “ dauko min abubuwan da zamu had’a joluf din kuskus zan masa a natse mami take yin komai cikin kankanin lokacin ta dafa masa joluf din kusku wacce ta wadatu da korrot,green beans da kayan kamshi hanta da koda a madadin nama nan da nan kamshi curry da tyme ya soma tashi kusku din yayi kyau sosai sannan tace maza tabawa d’auko ki biyoni dashi “. Turus mami tayi tsaye sakamakon rashin ganin ata a inda ta barshi “ina kuma yayi ?tayiwa kanta tambayar “kardai fita yayi ?Aa bazai fita adaidai wannan lokacin ba sai dai idan dakinsa ya koma kai tsaye hanyar step ta nufa inda mai aiki tace “mami na biyoki da abincin ne ?”eh tabawa biyo dashi da hanzari mami ta tura kofar parlour’nsa tare da sallama taga baya nan wani yawu tayi qoqrin hadiyewa sannna ta dakatar da tabawa da cewa ajiye tray kiyi tafiyarki ta nufi d’akinsa nan ma baya nan ta sake fitowa da sauri ta shiga d’ayan bedroom dinsa tsaye ta gansa ya rungume hannuwansa duka a saman faffad’an qirjinsa ya tsurawa zanen hoton maryama ido a tsorace take kallon bayansa inda shi kuwa yayi zurfin cikin tsananin tunaninta “bazai iya hakura daita ba tabbas soyayyarta tana da matukar tasiri a rayuwarsa ,ji yayi kamar da ba sonta yayi ba a yanzu ne ma ya fara sonta yayi shiru tare da runtse idanuwansa sosai yana kiran sunan Allah zuciyarsa na sake nitso acikin tafkin qaunarta ” a hankali ya bud'e idanuwanashi wanda suka kad'a sukayi ja saboda wannan qaddarar tafi komai yi masa ciwo acikin rayuwarsa a fili kuma cewa yayi "adam ka hakura daita karka kuskura ka shiga hurumin Allah ballantana ka bayyana mata  soyayyarka bare ma kasan yarinyar nan bazata soka ba sakamakon abinda kayi mata. bugu da qari kuma matar wani ce Ya qarasa maganar wasu hawaye masu zafi suna saukan masa akan kumatunshi “wace yarinyar ce matar wani ?yaji saukar muryar mami ?daga sama cikin sauri ya share hawayensa dan kar mami ta gane halin da yake ciki a dan tsorace yace “amm ..” sai kuma sai yayi shiru yana tunanin abinda zai fad’a mata dan bai iya karya ba duk abinda zai fito daga bakinsa to gsky ne “. mami ta tsura masa ido jikinta ya kama rawa numfashinsa ta hango yana fita da karfi saboda zubar hawayensa “kayi min bayani wai meke damunka ne kake zubar da hawaye?ko dai har yanzu matsalar yarinyar nan ce ?shiru yayi ya kasa cewa komai dan bazai iya mata karya ba kuma bazai iya fad’a mata cewar ya ganta amatsayin matar wani ba .”mami batayi mamakin shurin da yayi mata ba domin tasan halinsa a duk lokacin da yayi shiru haka baya son fad’ar gsky abinda ke cikin ransa ne tana kallonsa ya nufi kofar fita jiki a sanyaye ta biyo bayansa alokacin da ya samu waje ya zauna akan kujera ya d’aura kafarsa d’aya akan d’aya yana kallon saman parlour’n yana cizan lips dinsa dan shi ne kawai abinda yake ganin zai iya yi a halin damuwar da yake ciki dan zuciyarsa tafarfasa take ta sake nitso acikin tafikin qaunar maryama .”ahankali ta zauna a gefensa “adamcy ga abincin kaci kar yayi sanyi lumshe tsumammun idanunshi yayi ,shi dai baya jin zai iya sakawa cikinsa komai bashi da wannan kuzarin ,bashi da wannna natsuwar ,bashi da wannna ‘yancin tun da ya rasata yasan ya rasa komai nashi bazai sake morewa ba ko kuma yace rayuwarsa tazo qarshe dan idan babu ita cikin rayuwarsa shima babu shi .” sunkuyar da kanshi yayi kasa yana kallon zara zaran yatsun qafafunsa masu kyau da haske “shikenan wahalar bazan nayi adamcy bazakaci komai ba ?shiru yayi batare da yace mata qala ba “sanin halin yanayinsa tamkar mai nasaba da jinin sarauta yasa ta matso da table din da tabawa ta daura tray abinci akai gabansa tana cewa “yau dai da alamun miskilanci ya motsa?” ta fad’a tana bude masa kula abinci tana zolayarsa sannna ta mike ta qarasa inda fridge dinsa yake ta bude ta dauko ruwa mara sanyi sosai tazo ta ajiye masa kallonta yayi cike da tausayawa yana wahalar da mahaifiyarsa over “kiyi hakuri sweet heart .” dakayi me adamcy ?ina wahalar dake dayawa “babu komai Allah yayi maka albarka ni dai fatana da adduata Allah ya yaye maka tunanin yarinyar nan dan idan akwai abinda ke cin raina bai wuce naga ka zauna kana bata lokacinka akan tunaninta ba .”numfashi ya sauke kawai batare da yace komai ba “nifa banga abun so a wajen wannna aljanar yarinyar ba bai san ya akayi ba murmushin ya bayyana akan fuskarsa yana cewa aljana kuma sweetheart?sosai ma kuwa aljana ce mana shiyasa kullum nake nemar maka tsari daita domin tana cikin ta bada gudunmuwar rabuwarka da matarka da har yanzu baka waiwayi inda take ba, ga tsohon ciki haihuwa yau ko gobe ina ganin ma kusan tare zasu haihu da auta “rayuwar maryam na matukar bani tausayi adamcy domin nasan duk abinda tayi ba da son ranta bane tursasata akayi bugu da qari soyayyarka ..” Lumshe idanunshi yayi na second biyu sannan ya bud’e yana kallonta a tsanake dan shifa sam ya manta da wani labarin wata maryam arayuwarsa dauke da ciki sai yanzu da tayi maganarta “sweetheart !ya kira sunanta “na’am adamcy ka tausayawa maryam tana bukatar tausayawarka “dan Allah sweetheart ki bar maganr wannna yarinyar ta rigada ta zama tarihi arayuwata ita kuma aljanar da kike magna akanta itama an bar tunaninta kai na ma cireta arayuwata sai yanzu na fahimci cutar da nayiwa kaina akanta na ‘bata tsawon shekaru akan abinda ba samu zanyi ba yayi maganar cike da raunin zuciya “alhamdulillah Allah na gode maka kai gsky ka wanke min zuciyata yau “yanzu dai ka fara cin abinci!babu mutsu ya fara cin abinci a natse ficewa Mami tayi daga dakin ta sauko zuciyarta cike da farinciki shi kuwa bayan fitarta kasa cigaba da cin abinci yayi ya kai tafin hannunsa ya shafa sumar kanshi zuwa fuskarsa ya had’a tagumi yana tunani .” duk inda ya motsa yarinyar yake ji acikin ransa ji yake tmkr ransa zai bar gangar jikinsa ranar dai kwana ata yayi yana juyi da tunanin maryama sai yayi kamar ya saita tunaninsa yayi amfani da karfinsa sai ya sake shawara saboda jin tsoron allah duk yadda ya kai ga sonta bazai iya taka dokar Allah ba .” Washegari bai tashi da wuri ba sakamakon rashin baccin da bai samu ba adaren jiya ,sai bayan sallah asuba bacci mai nauyi ya daukesa ,shigowar mami biyu dubasa bai tashi ba ,da misalin karfe d’aya ya sauko nan ya iske mami tare da zabiba da yaranta biyu suna ganinsa suka zo gurinsa da gudu suna kiran sunansa d’aukar ammi yayi mai sunan mami ya cillata sama yna mata wasa sannna ya riko hannun siyam yana cewa “yaushe kuka zo gidan “? zabiba tayi murmushin jin dadi tace “bamu jima da zuwa ba ina yini yaya ?shareta yayi tmkr ba dashi take ba yace “good morning sweetheart?morning or afternoon adamcy ka kalli lokaci ka gani bai kalli agogo ba yace “ai dan bamu had’u bane da safen shiyasa sai yanzu .”murmushi ta saki tare da dafa hannunsa dake kan nata kai dai wallahi bahagon mutun ne” numfashi kawai ya sauke yana jan yatsun hannun ammi “mami ta kallesa a tsanake “yaakayi kanwarka tana gaisheka amman kayi mata banza ?ka dinga yiwa yanuwanka uzuri ka yafe masu wannan matslar fa ba wata matsla bace da zaka riketa gam a ranka yanzu ko bayan raina haka zaka dinga hukuntasu idan sunyi maka laifi ?” to a ina kake son su saka ransu idan wata matsla ta kunno kai cikin rayuwarsu ?.”uncle see aunty girl ta hanamu mu fita muje wajen yesmen kuma mu muna son zuwa siyam tayi maganr tana nuna masa mami da yatsanta .” “murmushi yayi jin suna da take kirata dashi “karki damu aunty girl zata bari kuje kuga yesmin no kace ta barmu muje yanzu saboda yesmin mukazo inji cewar siyam “siyam take your sister and meet tabawa idan zamu wuce zan kaiku ku ganta shikenan tashi sukai suka wuce rike da hannun juna yayinda ata ya bisu da kallo yana lumshe ido yana jin ina ma yaransa ne .”ahankali ya bude idonsa yana motsa lips dinsa “shikenan sweetheart komai ya wuce amman gsky ban so na sauko hk da wuri ba har sai bayan shekaru masu yawa “Au yanzu nan ka sauko da wuri kenan wajen wata biyar ?ya lumshe mata tsumammun idanunshi kawai kallonsa zabiba tayi cike da tausayawa tace “allah dai ya huci zuciyar babban yaya in sha allahu bazamu sake ba “kuma sake ya fad’a tare da mikewa ya nufi kofar fita yana cewa “sweet heart sai nã dawo “bazaka karya bane ?bana jin cin komai sai dai na dawo kawai “to a dawo lafiya Allah ya tsare “Ameen !” ya amsa ya nufi kofar fita .” kai tsaye hanyar kamaninsa aka nufa dashi yana zaune hannunwansa rike da jaridar daily trust yana karantawa yana son wani abu ya d’auki hankalinsa na son kawar da tunanin maryama acikin ransa amman aikin banza yayi domin duk shafin da zai bud’e sai fuskarta sai ta bayyana aciki wani dogon tsaki yaja ya ajiye jaridar hannunsa ko da yake shima yasan dole abun zai damesa kuma zai hana rayuwarsa sukuni har suka qarasa office dinsa tunaninta ne fal acikin zuciyarsa bai dade da zama ba sai ga some ta shigo bayan ta nemi izinin shigowa wasu file ta ajiye agabansa cike da girmamawa tace "sir ana bukatar saka hannunka anan” bai ce mata komai ba ,ya kar’bi biron data miko masa batare da bata lokaci ba duk ya sign ta kwashe file din ta fice tana satar kallonsa dan da alamun yana cikin damuwa duk da dai ko yaushe fuskar nan tashi a hade take amman na wannan karon ya zarta na sauran lukuta har tayi taku biyu sai kuma ta juyo ahankali ta dawo inda yake zaune ya d’an d’aga kwayar idanun shi ya kalleta sannan ya d’auke idanunshi “sir ko zan iya cewa wani abu ?shiru ya biyo bayan mgnrta na second biyar sannan yace “zaki iya “sir yau yanayinka yayi wani iri Kmr akwai wani abu dake damunka “yes akwai abinda ke damuna wanda nake jin kamar na kashe kaina .” ”what ?ta fad’a tana zaro ido kafin ta sake mgn yace “you can leave shiru tayi tana dubansa rike da file ganin haka yasa ya janyo wasu file gabansa ya shiga dubawa duk a qoqarinsa nason ya manta da komai alokacin amman ya kasa duk shafin daya bud'e still dai hoton fuskarta yake gani tana hawaye cikin mummunar tashin hankalin data bar office dinsa jiya ."tsaki yaja yana dukan table din gabansa da karfi “what’s all nonsense ya fad’a yana mai rike goshinsa da hannunwansa duka yana jin wani irin zugi from no where”ke kuma tsayuwar me kike yi ?yayi mgnr a tsawace da sauri ta nufi kofar fita cikin zafin zuciya ya zabura ya mike tsaye ya fara zariya acikin office kafin ahankali ya tsaya cak a tsakiyar office yana dogon nazari kusan minti goma yana tsaye yana qoqarin nemawa kansa mafuta domin dole ya nemowa kanshi mafutar da zai rabu da tunaninta gabad’aya ya huta saurin waiwayowa yayi sakamakon jin sautin muryar ammar a bayansa .” Bai ce masa uffan ba yaja wani dogon tsaki yana mai d’auke kwayar idanunshi akansa cike da jin haushinsa domin a yanzu ya gane shine ma damuwarsa ,shine mutumin daya bari ya rasa duk wani farincikinsa duk yadda yasan halin da yake ciki amman yana ji yana kallo yarinyar nan ta zama mallakin wani bashi ba .” ahankali ata ya kasa dauke tsumammun idanunshi daga kan ammar yana jifansa da wani mugun kallo mai d’auke da fassara dabam dabam ahankali ammar ya dawo gaban ata ya tsaya yana kallonsa kamar yayi dariya amman sai ya share saboda ganin fuskar ata din har lokacin tana cikin yanayi na damuwa da tashin hankali wanda kuma yasan na rasa maryama ne shima ata kallonsa yake amman kallon tsana ammar ya saki fuska yana murmushi wanda bashi da maraba dana mugunta “mamaki murmushin ammar ata yake wato ya cucesa kuma yazo ya tasa shi gaba da murmushin mugunta ?sai da ammar ya bashi wasu mintun sannna ya fara magana “haba friend kar dai maryama ce ta gigita rayuwarka haka ?bai kulashi ba sai ma sake had’e fuska da yayi sannna ya juya ya bar wajen “cikin daga murya ammar yace “daman nasan sai tayi wuji wuji da rayuwarka tasa ka fad’i kasa warwasss cak ata ya tsaya yana cizan lip’s dinsa kamar yayi masa mgn sai km ya cigaba da taku ya nufi d’akin dake cikin office wata dariya ta subucewa ammar alokacin da ata yake qoqarin shigewa d’akin bai san sanda ya juyo a fusace yace “kai me kake nufi ne wai dani ?” “Oho abinda kake nufi nima shi nake nufi yana daga inda yake ya girgiza kai had’e da cewa “ka shiga hankalinka ammar da wannan dariyar da kake “na shiga hankalina ko dai ka shiga hankalinka ina ta faman kiranka a waya tun jiya kaki dauka yanzu kuma nazo ina ta mgn ka min shiru sai faman cika kake kana batsewa “idan dan abinda ya faru ne kake fushi kayi hakuri amman dai yanzu abar duk wannna maganr nazo maka da wata magana ne mai mahimanci .”a wulakance ata yake kallonsa tare da cewa “bana bukatar komai daga gareka coz I hate you !I hate you ammar ganinka da maganarka babu abinda yake qara min ayanzu illa jin bakinciki da tarin tsanarka acikin zuciyata.” da sauri ammar ya matso kusa dashi yana qoqarin riko hannunsa yay saurin ja baya “don’t try me ammar! ya fad’a a matukar fusace ammar bai damu ba dan yasan halinsa ya matso sosai yana dubansa “wallahi ammar ka cuceni ,ka cuci rayuwata bazan ta’ba yafe maka abinda ka min ba sakamakon kasan duk wata damuwa dake tattare da shafukan rayuwata akan yarinyar nan amman dan mugunta irintaka ka cutar da zuciyata, yarinyar da zaka d’aukota musamman ka kawo min ita nayi tozali daita ba wai ka tsaya yi min wasa da hankali ba wallahi ka cutar dani ammar gashi har wani yayi galaba aureta “. ka tsaya kaji mai zance maka yanzu “bana son jin komai ammar macuci mugu kawai mai bakar fuska ya fad’a yana hadashi da wani kyawawan mari. duk wannan maganar a zuciye yake yi yana cewa “get out from my office I don’t want to see your face again tare da point dinsa da hannusa kana ya cigaba da magana kamar zai zubar da hawaye” dan iska kawai da kai mai zaka fad’a ?bayan ka gama lalata min rayuwa sannna kazo kana cika ni da surutu banza da wofi “Adam ni ka mara ?an mareka wallahi idan ka cika da surutu zan qara maka kuma babu abinda ka isa kayi banza mara mutunci maci amanar abota wallahi ka gama cutata “enough ata bafa tsoronka nake ji ba na cuceka ko ka cuci kanka ?”ya fad’a tare da jan tsaki “.“Oh haka ma zakace kenan “?kenan har yanzu kana da karfin halin cigaba da bata min rai ?wai tsaya ma na tambayeka kai masoyina ko makiyina?”duk matsayin daka bani na kar’ba “okay na baka matsayin makiyina domin duk duniya kaine makiyina na farko kuma na tsaneka fiyye da tsanar da nayi maka daga yau ammar babu ni babu kai ka cire ni acikin duk wata danganta amman kafin nan zan shiga ciki dan girman allah ka cigaba da tsayuwa har na fito kaga yadda zanyi da kai yana gama fad’ar haka ya juya yana sauke numfashi sama sama .”jiki a sanyaye ammar yake kallon kofar daya shiga kamar ya shiga amman yasa shigarsa bazai haifar masu da mai ido ba kuma bazai sauraresa yaji abinda ya kawo sa ba cike da zafin zuciya ya fice .” ******* Da sauri maryama ta shigo dakinta dake bangaren mahaifiyarta kunneta manne da waya ta qarasa inda kayan aikinta yake ta dauki biro da joter adaidai lokacin da mahaifiyarta ta shigo tana daukar kayansu dana habib zata hada cikin kayan wanki da sauri ta zagayo cike da farinciki ta daura joter akan gadon bayan mahaifiyarta ta soma rubutu tana cigaba da amsa kira “okay!!Ina jinka okay na fahimta shikenan zan tura muku da irin nawa kugani thank thank so much “.aunty ta mike rike kayan tana dubanta itama maryama dubanta take fuskata kunshe da dariya “Kinsan wani abu ?aunty ta girgiza mata kai itama fuskarta cike da farinciki “na samu aiki a alico insurance ta fad’a tana rungumeta ajikinta nan da kwana hudu zan fara aiki dasu “kin gani ba ai daman na fad’a zaki samu wani da yarda allah kofar allah ai tana da yawa in sha allahu daga wannan nasara kin dinga samu nasara kenan arayuwarki domin adduata tana tare daku akoda yaushe na gode sosai mumcy tana sake makale wa ajikinta tmkr yarinya.” karki damu princess maza kije ki fadawa ummanki nasan zataji dadi “okay bari naje wallahi zataji dadi sosai ta dauki qaramin hijab dinta ta saka ta fice .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 4 Cike da sauri maryama ta isa bangaren umma inda ta isketa tsaye rike da waya tana mitar masu kiranta da numbobi dabam dabam basa magana ita kam wannan matsalar ta fara isarta maryama ta iso gareta tana fad’in “umma nah!! adduarki dai yau ta kar’bu ta riko hannuwanta duka cikin nata cike da tsananin farinciki “me ya sakaki farinciki haka maryama ?maryama tayi murmushi tana cewa “umma ki cinka mana !”umma ta tsura mata idanu cike da farinciki tana nazarinta kafin a tsanake tace “ina tunanin aiki ne ko ?gabadaya maryama ta rungumeta ajikinta tana murna “wallahi umma nah aiki ne ya biyoni har gida kamar yadda kika min addua maryamarki zatai aiki da aliko insurance kamfanin dake gogyaya da duk wani kamfanin ATA dake cikin qasar nan bama AGC ba.” alhamdulillah mahakurci mawadaci tabbas duk wanda yace Allah hakika allah zai isar masa yanzu dai bari na fita na siyo sweet na rabawa marayun unguwar nan Allah ya kawar mana da mugun ido, karki fad’awa kowa bayanin kin samu aiki bayan ni da ummanki “in sha allahu umma babu mai ji .”sosai maryama take jin dadin yadda umma take mata ,bata nuna mata damuwarta akan rashin sadam kawai nuna mata take itace a gabanta da cikar burinta ko da yake ai daman can umma ta tace koda kuwa babu yaya sadam a tsakaninsu .”Qarfe biyar daidai maryama ta mike tana cewa umma mai zamu daura ne ?mai zamu ci maryama ?itama umma ta tamvayeta cike da kulawa “ko nayi miki kunun gyad’a ni kuma sai na dama kostad na soya Kwai na hada dashi “kai maryama wai mai yasa bakya son cin abinci mai nauyi ne ?shiyasa gaki nan kullum a rame “wallahi umma abinci mai nauyi damuna yake bari na shiga kitchen ta nufi kitchen domin tanadawa ummah abinda zata ci yayinda ita kuma umma ta fita domin siyan sweet ta rabawa yara.” Qarfe d’aya daidai na rana salim ya shigo cikin office din ammar ya d’ago a natse sukai 4 eye’s da salim numfashi ya sauke sannan ya maida idanunshi akan aikin da yake, salim ya samu waje ya zauna akan kujerar dake fuskantar ammar “salim yaakayi ne kwana biyu ka boye ba’a ganinka ?ya fad’a tare da mika masa hannu suka gaisa “wallahi ina nan ya harkoki ?to gamu nan acikinsa alhamdulillah .”office din ya d’an d’auki shiru na wani lokacin kafin salim ya cigaba da magana “tun shekaranjiya nake son nazo muyi magana da kai akan ATA “uhm ina jinka! ammar ya fad’a yana ture file din gabansa ya had’e hannuwansa waje d’aya ya rike ha’barsa dashi yana kallon salim .” ya kamata ka duba halin da ATA ya fara shiga , gabdaya duk ya fita haiyacinsa tafiya kawai yake yi amman baya cikin natsuwarsa da kwanciyar hankalinsa .”to ni meye nawa aciki yaga zai iya ne sai abarshi da damuwarsa “no no !! ammar bazamu biye masa ba kasan shi kasan halinsa ko nace kusan kowa yasan da wannan ,ka ajiye komai mu fuskanci matsalarsa kar ya sake rasata a karo na biyu mu shiga uku .” zuba masa ido kawai ammar yayi yana sauraronsa yana jin wani zallar ‘bacin rai na rasashi “”wallahi komai ya cakud’ewa ata baya cikin kwanciyar hankali “kai kasan radadin da yake ji bazai tsaya iya haka ba tun daga kalmamominka na wancan ranar komai ya tsya masa “me zanyi ko me kake son nayi masa naje gurinsa domin na fad’a masa gskyar komai amman ya koroni da rashin mutunci ai Adam ya gama wulakantani marina fa yayi kamar wani yaronsa gsky ni yanzu na yanke shawarar ma bazan fad’a masa matsayin maryama ba dan kwata kwata maryama bazata iya dashi ba, ta ina zata fara irin wannan rayuwar da yake sam bazata iya ba .” sororo salim yayi yana dubansa da mamaki kafin yace “gskyar adam yanzu na sake tabbatar da baka qaunarsa kanka tsaye kake fad’ar wannan maganr ?salim ya furta yana kallonsa a natse kamar yadda ammar yake kallonsa shima “kana kallona ai gsky ne ka fito ka fad’a masa gsky ko ni ka bani dama na fad’a masa yasan ta yadda zai bullowa lamarin yanzu haka na barosa a office dinsa yana shan sagari kai kasan waye shi idan yaji sigari bata kawar masa da damuwarsa wani abun zai koma sha kaga ai mun cutar dashi kuma mun cutar da kanmu domin dai duk abinda ya faru dashi a yanzu duk zamu shiga damuwa kuma kaine silar faruwar komai dan haka tun wuri kasan abunyi ni na gama maganata ya fad’a tare da mikewa tsaye ya nufi kofar fita daga office din.” Bayansa ammar yabi da kallo kwakwaluwarsa na caji da tunanin maganganunsa “tabbas maganrsa gsky ce duk yadda ammar yaso yaki daukar shawarar salim a qarshe dai sai daya dauka domin bazai so ya rasa lafiyar danuwana kuma abokinsa ba yayi masa ma abinda yafi wannan abaya bare d’an wannan abun da bai taka kara ya karye ba idan da sabo ya dace ace ya saba da halinsa shi haka tashi qaddara take ahankali ya mike tsaye jikinsa a sanyaye ya d’auki wayoyinsa ya nufi kofar fita yana kiran direbansa .”ko daya sauka qasa har direba ya juya Kan mota yana tsaye yana jiran fitowarsa ya bude masa ya shiga .” da hanzari ya bud’e masa bayan mota ya shiga ya zauna ya maida murfin motar ya rufe ya shiga mazauninsa ammar na fad’a masa inda zasu ahankali suka fito suka d’auki hanyar AGC cikin kankanin lokaci suka kawo ahankali direba yayi parking din mota ya kashe ammar ya fito kai tsaye hanyar da zai hau lifte ya nufa qirjinsa na bugawa da matsanancin karfi dan bai san irin tarbar da zai samu ba kafin ya fad’a abinda ya kawo shi adduarsa kada ya iske kowa bare ya masa rashin mutunci a gaban wani gara idan daga shi sai shine da sauki .” tun daga nesa ya ammar ya hangosa yana shan sigari ya sauke wani naunayen ajiyar zuciya ganin babu kowa a office din sai shi kadai ya daura qafafuwansa duka akan table sigari ne a hannunsa yana cigaba da busawa, gabad’aya idanunshi na kansa jikinsa a matukar sanyaye ya isa office din ya zauna agabansa batare da yace masa koami ba sai dai kwayar idanunshi na kallon kyakkyawar fuskarsa yayinda idanun ATA Ke runtse yana sauke numfashi yana sake kai sigari bakinsa kusan 20 minutes ammar yana zaune yana kallonsa cikin kwanaki kad’an har ya fara fita haiyacinsa “lallai kam yasan zai iya aikata komai akan maryama dan ya rigada ya gama kamuwa da matsanancin soyayyarta “ahankali ATA ya bud’e idanunshi sai dai ganin ammar ne yasa ATA mikewa ya d’auki wayarsa ya fad’a d’akin dake cikin office din ammar ma ya mike tsaye da sauri ya biyosa yana kiran sunansa “ATA ka tsaya ka saurareni kaji abinda ke tafe dani “garam kawai ammar yaji ya rufo kofar da karfi yana danna mata key .” “ya rabbi ammar ya fad’a yana dafe goshinsa da hannunsa d’aya “kafin ahankali ya fice yana kiran layin salim bayan ya dauka ya zayyane masa komai har ya koma office waya suke da salim a qarshe sukai sallama “Qarfe takwas na dare ammar ya shigo cikin gidan mami batare da ya bukaci rakiyan salim ko wani ba, ya shigo ya gaishe da mami sannan ya haura sama zuwa kayataccen falonsa dake upstairs, bai iskesa a parlour’n ba ya wucewa direct zuwa bedroom dinsa jin alamun saukan ruwa ya fahimci wanka yake dan haka ya fito ya dawo zuwa parlour zaman jiransa mintuna fiye da ashirin ya dauka zaune sai gashi ya fito sanye cikin jallabiya milk colour mai azabar kyau, dukkanin ilahirin jikinsa na fidda wani azababban gamshinsa da ya gama kama komi nasa.hannunsa rike da wayoyinsa. kawai yaga mutun zaune yana fuskarshi wani dogon tsaki yaja tare da juyawa alamun komawa yaji sautin muryar ammar “heyy Mr ata sarkin nasara, sarkin zuciya sarkin girman kai ,ba komai yasa kaga ina ta faman bibiyarka ba sai dan na fad’a maka cewar maryama ba matar aure bace, sai ka ajiye wannan girman kan naka ka shiga sawun masu neman aurenta “wani irin waiwayowa ata yayi da sauri qirjinsa na wani irin buguwa da matsanancin karfi Ji yayi jikinsa suna barazanar kasa daukarsa lokaci daya zuciyarta ta nemi ta tarwatse ya dinga bin ammar da wani irin kallo kafin ahankali kuma ya fara taku ya tsaya agaban ammar yana kallonsa kawai batare da yace masa uffan ba duk da harshensa magana yake son yi masa .” ahankali ammar ya sakar masa murmushin “da gaske abokina maryama rabonka ce ko ma nace matarka ce in sha allahu ammar ya furta yana dukan kafad’ansa ata bai yarda ba saboda ganinsa wasa da hankali kawai yake son yi masa ”“Wallahi wallahi !! kaji na rantse maka maryama bazawara ce zaka iya shiga cikin sawun masu sonta duk da ahalin yanzu babu kowa sai kai kad’ai “dan girman allah ammar karka min wasa da hankali zuciyata tana daf da bugawa “ka jifa na rantse maka duk iskancina bazan rantse maka akan karya ba “Allah ya shiryeka ammar Allah kuma ya yaye maka wannan mugun hali naka kai wato komai sai ka batawa mutun rai wata dariya ce ta subucewa ammar yace “ai zama da kai ne boss dole a koyi kalar halinka tsaki ata yaja yana cewa allah ya isa “what ?har yanzu dana fad’a maka gsky allah ya isa kake min ?kai nima Allah ya isa marin daka min Ata ya zabga masa harara “allah ka bani hakuri na yafe maka “wani tsaki yaja ka mutu idan dai sai na baka hakuri ai nine na cancanci ka bawa hakuri ni da ka kusan kaiwa lahira ammar ya kwashe da dariya “gsky dole fa muyi celebrity din wannan farinciki ko me kace ?”numfashi ata ya sauke yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa “ammar bana bukatar kowa yasan da zaman maganar nan bayan ni da kai da salim sai mb da dole na fad’a masa itama yarinyar banason ka fad’a komai “. “itama iskancin zaka mata ?no ba haka bane a yanzu bazan iya fuskarta ta ba tunda kaga abinda ya faru a tsakaninmu gara na fara da dawo daita karkashin ikona da sannu komai zai tafi daidai fatan nasara abokina amman dan girman allah ka tausaya maryama yarinya ce qarama shiru ata yayi yana jin wani irin sanyi na mussaman na mamaye sansar jikinsa “ammar ina son yarinyarta nan soyayyarta gareni mai tafiyar da ruhi ce wallahi ina jin idan na rasata zan iya rasa komai nawa kuma zan iya sadaukar da komai nawa akanta “maryama tayi saa arayuwarta allah yasa ta gyara min kai ta caza maka kwakwaluwa “murmushin gefe baki yayi “kana ganin bazata iya ba ?”kai yanzu kaga nayi maka kama da irin wadan nan mazan?karka cika min baki ata yanzu fa kace zaka iya komai akanta?”yes of course nace amamn bazan dauki raini ba “iskanci banza yarinyar ma da bakasani ba ko zata amince da soyayyarka .” karta amince da soyayya amman zata amince da aurena “sun jima tare suna hirar farinciki a tsakaninsu wanda yaushe rabon su kasance haka sai da suka ci abinci sannan ammar yayi masa sallama ya wuce gida zumar zasu had’u gobe AGC.” Washegari Maryama na zaune akan gadon mahaifiyarta rike da takardan zanenta wayarta ta dauka tana cewa hello daga can bangaren taji ance “some ce daga AGC compaing shiru maryama tayi ta kicewa komai sai dai tana saurararta ATA dake zaune ya sauke naunayen ajiyar zuciya sakamakon jin sautin muryarta ,nan take yayi wa some alama ta saka wayar a hands free take some tabi umarninsa “fatan kin fahimci me magana ?can bangaren maryam tace “Eh naso na dan fahimta fatan dai lafiya kuka kirani ?“eh ! lafiya da..daman muna bukatarki ne domin Ki cigaba da ai.. “ai kar ma ki qarasa wannan mgnr dan har abada bazan qara tako wadan nan kafafuwan nawa acikin wannan banzar kafanin naku ba.” ta katseta ta hanyar fadar haka .”ni yanzu ma na samu aiki mai kyau a wani kamfani dayafi naku komai yanzu haka jibi jibin nan zan fara aiki dasu dan haka ki nemi wata ta soma qoqarin katse kiran “ki tsaya kiji maryam karki yi sau..” na tsaya naji nayi miki me ?me ma kuka daukeni shasha wacce batasan ciwon kanta ba ?“kunsan zaku bukaceni me yasa kuka wulakantani?“Kiyi hakuri dan allah maryama some ta tsinci kanta da furta hakan .” “sorry for what?, wallahi ko duk duniya zaa bani a wannan kamfanin babu ni babu wannan kafanin har abada ki tsaya ki saurareni “mr ATA da kanshi ya bada umarnin a kiraki “me naji kikace yanzu ?sectary ta sake maimaita abinda tace “oh yanzu na fahimceki wulakanci da mutumin nan yayi min na lura yayi miki dadi ko ba haka ba ?,” a’a karki ce haka wannan ma dai allah ne ya qaddara hakan zata faru da km laifinki “amamn dai baki da hankali ko ?a gabanki aka tozartani byn kun daukeni aiki idan ke aka yiwa abinda aka min zaki iya cigaba da aiki?” “kinga sakariya karki damu kanki akaina “ki tsaya ki girmama wanda yace a kiraki ata ya zabgawa some wata katuwar harara yana hura hanci wanda batasan dalilin hararar ba “waye shi wanda yace a kirani ?some tayi shiru tana dubansa kamar yadda yake kallonta “shi wannan mutumin a wajenki yake wani abu mai mahimanci a wurin maryama kuwa zero ne ku nemi wata please Kmr yadda na fad’a dan ni har abada bazan sake dawowa AGC company ba “. tana gama mgn ta katse kiran maryam !!hello kina kina shiru taji alamun ta kashe ganin haka yasa ta kalli mai gidanta .” “Sir fatan kaji duk bayaninta wai zata fara aiki da wani kamfani bazatai aiki damu ba gabadaya bata bukatar tayi aiki damu yanzu me zamuyi sir ?nasan me zanyi wannan abu yayi min dadi ina son haka ya fad’a tare da yin shiru yana jin wani iri a gabdaya ilahirin jikinsa “zuciyata da wannan kafanin yana matukar bukatar maryam y fadi sunanta yana lumshe idanunshi ina bukatar gabadaya diters dinta tun daga Kan address dinta kai komai da komai har zuwa Kan kafanin data samu aiki kai gabadaya komai daya shafeta ai idan ba wannan kafanin ba babu wani kafani da zasu dauketa aiki ya fad’a “okay sir .”ta juya ta fita da sauri domin ta nemo james dan shine zai fita hanzarta gudanar da komai .”sai bayan da some ta fita yayi tunanin kiran ammar dan dole zai san komai nata wayarsa ya dauka ya soma neman layinsa kira daya ya dauka nan ya fad’a masa komai ai kuwa ammar yace me zai yi idan ba dariya ba yana cewa “kai gsky maryama ta burgeni haka ake son mace “kai banason isknaci na kiraka ne dan ka fad’a inda take kuma diyar waye ba wai ka tsaya min dariya ba “.dan girma allah ka barni nayi dariya daman nasan bazaka samu maryama cikin sauki batare da kasha wahala ba “inna lillahi wai kai dole sai kagani acikin matsala ne ?”no ba haka bane amman wallahi abun yayi min sikari bari Gobe zan zo na kaika gidansu da kaina daga nan ..””dif ammar yaki ya kashe wayar ya kwashe da dariya yana nemansa a layi sai dai kiran na shiga yaki dauka .” Tsaki maryama tayita ja babu kaukautawa tana fitowa zuwa parlour’n “ta zauna akan kujera tana furta “iskanci banza da wofi shasha ma suka daukeni kamar wannan né kawai kamfanin mutane zasu rayu dashi ,ina bazan ta’ba daukar wannan wulakanci ba gashi ma Allan yayi min arziki da wani aikin daman kuma haka lamarin allah yake idan ya kulle maka wata kofar sai ya bude maka wata .”washegari babu abinda aka fara gabatar dashi gaban ATA sai batun maryama good morning sir ?mornig ! Kawai ya furta atakaice sir maryam hussein zata fara aiki da alico insurance shiru yayi yana cigaba da abinda yake tamkar babu wata damuwa atare dashi “sai me kuma ? ya tamabayeta “sai danginta ita din family din bagoro ce tana unguwar gwagulori dake cikin agege da zama.” da sauri ata ya dago ya bar abind yake ya tsura mata ido har ya bata tsoro” ya shiga uku yar geto area ? ganin irin kallon da take masa yasa ya dauke idanunshi yana cewa “uhm ina jinki .” “sannan yayan mahaifinta yana da qaramin kafanin bired wanda yanzu ya zama mallakin matarsa sakamakon mutuwar da yayi wannan kafanin yayi karfin da yake supply din biredi ga ciki da wajen agege a halin yanzu kanin mahaifinta mlm gali ne Ke kula da komai na gidansu da kuma gidan biredi “ya zaayi a samu numbresa ?ai gabadaya mukayi komai gashi ta ajiye masa cike da girmamawa “yanzu kuma sai me sir ?zaki iya wucewa “amman sir kayi wani abu da sauri dan gobe ne zata fara aiki da alico insurance,karki damu kota fara aiki dasu zasu koreta ta juya ta fice ta barshi tana jin dadi da kuma jinjinawa karfin ikonsa gbdy mutun ne shi da baya wasa da kasuwancinsa da kuma karfin ikonsa.” 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 65 Numfashi ya sauke ya koma ya samu guri ya zauna a kan kujera yana jujjuya jikinsa gabansa na wani irin bugawa da karfin gaske haka nan yake jin zuciyarsa na matukar jin tsoron abinda zai faru yayinda a hankali maganganunta na jiya da sukai waya da some ya dinga dawo masa daki daki " na tsaya naji nayi miki me ?me ma kuka d'aukeni shasha wacce bata san ciwon kanta ba ?"kunsan zaku bukaceni me yasa kuka wulakan tani?"ya runtse idanunshi gam yana jin matsamanancin tashin hankali "wannan yarinyar fa da gani rigimammeya ce ."ya furta a fili qirjinsa na lugud'en bugu alokacin da maganarta ta sake yi masa kuwa acikin kunnuwansa da zuciyarsa ".sorry for what?, wallahi ko duk duniya za'a bani a wannan kamfanin babu ni babu wannan kamfanin har abada "shi wannan mutumin a wajenki yake da mahimanci amman a wurin maryama zero ne ,dan haka tun wuri ku nemi wata amman ni har abada bazan sake dawowa AGC company ba ". Wani irin zufa ne ya shiga tsatsafo masa akan hancinsa da ilahirin jikinsa ,ahankali ya kai hannu ya lalubo wayarsa ya soma binciken unguwar da take domin dai yana bukatar yaga yanayin tsarin unguwarsu "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ya furta a fili yana mai sake tsurawa wayarsa do tagumi yayi da hannu d'aya yana tunani irin rayuwar da mutun zai yi a irin wannan bazar unguwar numfashi ya janyo da kyar ya sauke sannan ya soma neman layin mb yana d'agawa yace "kazo yanzu yanzu ina AGC yana gama fad'ar haka yayi discounting din kiran ya kira salim da ammar."yayi baya da kujerar da yake zaune yana ciza lip's dinsa da qarfi babu abinda yake gani acikin kwayar idanunshi sai kyakkyawar fuskarta mai mugun kyaun gaske da yanayin jikinta tana rayuwa acikin unguwarsu imagenation dinta kawai yake tun daga qarancin shekarunta har zuwa sanda ya fara daura kwayar idanunshi akanta ,yanayin tsayinta da dogon hancinta shine yafi komai fito da ainihin sahihin kyawunta da Allah yayi mata ya numfasa yana sake lumshe tsumammun idanunshi "hakika maryama iyayenki sun iya haihuwa tunda suka haifa muradin zuciyar Adam .”yana cikin wannan halin sai gasu ammar sun bayyana a gabansa ." SALIM ,AMMAR ,M.B duk suka zuba masa idanu suna kallonsa fuskarsa a sukwane kuma d'aure take kamar ko wani lokaci sai dai kallo d'aya sukai masa suka fahimci akwai abinda ke damunsa duk suka samu gurin suka zauna sukai shiru suna jiran suji abinda zai fad'a masu."ahankali ATA ya lumshe tsumammun idanunshi tare da sanya hannunsa d'aya adaidai saitin qirjinsa yana murza daidai inda zuciyarsa take beating very fast bayan kamar second goma ya ware tsumammun idanunshi sosai akansu yana kokawa da lamarin princess dinsa saka makon matsayinta daya fahimta domin duk a tunaninsa bai d'auka zata fito daga irin area daaka fad'a masa ba ,ya d'auka zai ganta acikin royal family ne ko wani babban attajirin ne mahaifinta sai a yanzu ne ma ya fahimci bayan mugun abinda take rufe fuskarta dashi har da ma unguwar da take rayuwa aciki ya janyo rashin had'uwarsu .wani abu ya had'iye mai d'aci daya tsaya masa a mak'oshinsa kafin ahankali ya mike tsaye ya tsaya ajikin bangon office din tare da tura hannuwansa duka cikin ajihun wondonsa ya tokare qafarsa d'aya da bango yana cigaba da dubansu kamar zai yi kuka cikin kasa da murya ammar yace "Adam ya'akayi ne ?ka taso mu daga kan ayyuka masu mahimanci meke faruwa ?meye dalilin taramu dakayi ?ammar yayi masa tamvayoyin a jere duk da jikinsa ya bashi akan maryama ne dan idan akan kasuwancinsu ne bai zai nemi har da mb ba dan meye had'in soja da kasuwanci ." "kasani ammar! "ata ya fad'a yana kokawa acikin ranshi "kasan dalili kiranku ammar amman kafin nan nasa some ta kira yarinyar nan jiya amman gabad'aya kalamanta sun nuna bazatayi aiki dani ba, amman ni ba wannan bane damwta ." meye damuwarka ata ?"mb ya tambayesa cike da kulawa "sai da ata ya sauke wani naunayen ajiyar zuciya sannan ya motsa lip's dinsa "wai princess dinace tayi rayuwa a irin wannan banzar unguwar ."yayi maganar cike da tsananin fushi yana zare hannuwansa daga cikin aljihunsa yayi taku d'aya biyu sannan ya tsaya cak atsakiyar office din tare da juya masu baya "gyaran murya salim yayi kana ya fara magana cike da sanyin murya "to meye aciki Adam kowani bawa ai da irin tasa kalar qaddarar "a ina take zaune ne ammar ?"inji cewar mb yayi tmbyr yana duban fuskar ammar ". "tana zaune ne a unguwar gwagulori "ina ne haka kuma ?""wata geto area ce acikin agege local government "cewar ammar "kunji abinda naji kuwa acikin zuciyata kamar ni Adam tariq Abdallah ace matar da nake haukar so ce tayi rayuwa a irin wannan banzar unguwa wani irin rayuwa ma tayi ?"gidansu ne ko haya suke yi ? Ata yayi masa tamvayar yana dungule hannunsa ya kaiwa bango naushi .da mamaki gabad'ayansu suka mike tsaye cikin tsananin tashin hankali suka qaraso inda yake suka rikesa suna kiran sunansa "what's wrong with you Adam ?" gabad'aya suka had'a baki wajen fad'ar haka."ka natsu mana ." Shiru yayi kawai yana fesar da numfashi da iska mai zafi daga bakinsa gbdy yanayinsa ya canza zuwa na tsananin damuwa, fixge hannunsa yayi yana shafa daidai qashin hannunsa daya bugu yana watsa ma ammar wani mugun kallo .da sauri ammar ya d'auke idonsa saboda mugun tsoro daya kamasa ya koma ya zauna ."mb ya kallesa cike da tausayawa domin dai ya fahimci tausayi ne mai tattare da tsananin son da yake mata yasa shi shiga damuwa janyosa yayi ya zaunar dashi yana cewa "ka kwantar da hankalinka Adam haka rayuwa take kai a tunaninka zata zamanto diyar wani kamar yadda ka kasance to shi Allah ba haka yake son ganinta ba sannan ba hk tsarinsa yake ba ,ganin damarsa ne ya hada masoya masu wadata waje d'aya haka ganin damarsa ne ya hada talaka da mai arziki ." nasan kasan dukkanin rayuwa rubutaccen lamari ne daga rabbi yadda yaso haka zai yi ,saboda haka kasan duk wannan mai sauki ne a wajen Allah fatan mu yarinyar ta amince da soyayyarka tun da ka rigada ka gano Inda take .” shiru ata yayi ya fad'a kogin tunani sosai hankalinsa ya bar duniyar da yake ya lula dashi can duniyar maryama inda zuciyarsa ta shiga hasko masa ita tare da wani tana rayuwar aure daahi . wani dogon tsaki yaja yana sake taune gefen bakinsa da qarfi saboda zafin kishin da yake ji hakika idan yace yaji dadin kasancewarta a bazawara yayi wa kanshi karya yaso ace shine mutun na farko da zai fara muamula ta aure daita bawani katon bazan can ba "Adam ka daina zurfafa tunani da yawa akanta tunda already kasan ta ta'ba aure ,tunda ta ta'ba aure kasan dole wani abu zai shiga tsakaninta da wanda ta aura ita kad'anta kake so kuma ko a wani hali take zaka kasance daita ." "jin an dafa kafad'ansa yasanyashi sauke kwayar idanunshi akansu "ba shiga damuwa ko dogon tunanin zaka tsaya ba abinda ya kamata kayi yanzu ka gaugauta aurenta domin ka inganta rayuwata kayi ma iyayenta duk abinda kasan ya dace ."inji cewar mb "Allah kad'ai yasan irin rayuwar datayi acikin wannan banzar unguwar mb ku duba map kuga yanayin tsarin unguwar datai rayuwa aciki inna ilaihi "ya sake furtawa yana yarfe hannu alamun abun na masa ciwo ".kai yanzu meye damuwarka da unguwarsu ? unguwarsu kake so ko ita ?"salim ya tambayesa wani kallo yayi masa yana fesar da huci yana sauke ajiyar zuciya da sauri da sauri." rabu dashi salim dan ma bai shiga lungun unguwarsu bane yasa yake fad'ar haka ."wani sabon zufa ne ya karyowa ata yayinda salim ya barke da wata irin dariya yana cewa "ai daidai kenan kamuwa da soyayyar yar talakawa zai sa wasu abubuwa su..."wani mugun kallo ata ya watsa masa wanda yasa salim yayi shiru yana kunshe sauran dariyarsa "ba hararar mutane ya kamata kayi ba kayi maza kayi abinda ya dace ku fahimci juna da yarinya ka aureta kafin wani yazo yayi maka shigar sauri "wannan duk ba matsala bane zan yi duk yadda zanyi ta dawo karkashin ikona . "fatan nasara abokina sun dan jima suna tautau nawa kafin daga baya kowannensu yayi masa sallama ya wuce suna fita yasa a kira masa baba gali " ******* Cikin sauri sauri maryama ta fito daga bangarensu tana wa Aunty sallama kai tsaye part din umma ta shiga domin tayi mata sallama ta saka mata albarka tana rungumeta ajikinta "fatan alkhairi diyata "na gode umman ,maryama tai murmushi ta qarasa gurin hjy granny " Kiyi min addua kakata "allah ya tsareki maryama allah yasa zaki fara wannan aikin a saa sosai sukai mata addua ta soma kokarin barin parlour'n suna tsaye suna kallon bayanta suna rakata da addaua ."tana daf da kaiwa bakin kofa sai ga sallamar baba gali da aunty hassana tana ganinsu tai saurin durkusawa har kasa ta gaishesu"baba ina kwana aunty hassana ina kwana ? bata gama rufe bakinta ba sai ga mahaifiyarta itama ta shigo adaidai lokacin da yake amsa mata da "lafiya! Atakaice yana qare mata kallonta tare da cewa ina zuwa haka ?zani aiki ne ta bashi amsa jiki a sanyaye."what !? ya furta da karfi ai kuwa gara dana daka sammako ai wannna aikin baza kiyishi ba saboda ke na shigo bangaren nan .a matukar tsorace maryama tabishi da kallo kafin daga baya kalmar "inna ilaihi wa inna ilaihi rajiun ya dinga fitowa daga cikin bakinta tana maimaitawa nan take jikinta yayi sanyi." "ungu nan ki karanta, emvelop ya mika mata tasa hannu ta karba jikinta na cigaba da rawa a firgice ta dinga bin rubutun sako ne daga AGC compaing wani sabon tashin hankali ta sake shiga mai tsanani tana dafe goshinta ." "ki karanta a fili so that kowa da kowa yaji babu yadda ta iya ta soma karanta sakon a fili jikinta na wani rawa gabadayansu shiru sukai suna sauraronta zufa ne ya karyo mata sakamakon anyi cancelling sabon aikin data samu sakamakon AGC compaing na bukatarta sai kuma kamfanin gidan burodi wanda yake mallakin umma shima zai tashi domin zaa hana duk wani kamfani dake sarrafa flour bashi kaya jikinta ya cigaba da rawa kafafunta suka kasa daukarta ta sauke takadar tana furta "umma ki rikeni "! da sauri duk suka yi kanta banda mutun biyu baba gali da Aunty hasana "kasancewarki a AGC compaing shi zai sa kasuwancinmu ya cigaba da tafiya akasin haka kuwa kema kinsani sai dai a rufe kanfani mu zauna haka ya qarasa mgnr yana karbar takarda da ya bata ya kalli umma ya kamata kiyi wa wannna yarinyar magana idan ba haka ba zamu rasa komai ." "Ai wannna galaliyar zataso haka ni ban ta'ba ganin mai kashin tsiya ba irin maryama daga wannan bala'i sai wannnan Ke dai ina ganin babu kashin arziki ajinin jikinki ni wallahi da ma aikin kika rasa gabadaya muka tsira da kafaninmu da zai fi min dadi yar bantar uba mai kashin tsiya ta daga hannu zata kai mata duka.."dakata hasana karki fara cak ta tsaya ."wai bana ce miki karki kara sa bakinki acikin maganr maryama ba muddin dai ba alkhairi zaki fad'a ba cewar granny , duk wani abu da zaa samu kasuwancinmu mutuncin zamu duba wannna kamfanin da suka mata wulakanci ko bashi bane duk suka gyada mata kai "to bazatai aiki dashi ba gara ta sake fita neman wani aiki sanyayye ajiyar zuciya ta sauke ta rarafo ta rike kafafuwan granny tana zubar da hawaye aunty ma kuka take dan baba gali ne ya kirata banci haka da bazata zo taga bacin rai ba "na gode granny dan allah ki taimakeni bana qaunar wannnna kamfanin ."hajiya wai me kke fad'a ne haka da babu dadin ji kin kuwa san adadin amfanin da wannna kamfanin yake mana ?gabdaya idan aka rufeshi to zamu dawo bara ne a bakin titi tayi aiki da AGC compaing mu kuma mu cigaba da kasuwancinmu ". "Gali kayi hakuri da hukunci hjy ai rayuwar kunci ko da wannna kafanin ko babu idan allah ya ga dama sai yajefa rayuwarka ciki ,amman maryama bata sake komawa wannna kamfanin daaka wulakantata ba ,"maryama ta tsurawa umma idanunta daga ganin yadda take magana kawai dauriya ce da sadaukar da farincikta saboda nata farinciki zamu iya cigaba da rayuwa haka amman wulakanci bazamu dauka ba maryama maza tashi ki koma daki bama zakije koina ba ,"karki damu kinji " baba gali ya bita da kallo."maza taso diyata ta d'agata da kyar tana goge mata hawaye "kama hanya ki koma daki kina zaune wani aiki zaizo ai ke mai saa ce in sha allahu zaki samu wani ."Ahankali ta dinga daga kafafunta ta nufi kofar dakin d umma sai dai ta tsaya jiki a matukar sanyaye ta kasa cigaba da tafiya tana tunanin abinda yake faruwa daita daki daki komai yake dawo mata qirjinta ya buga lokacin data tuna maganr grany da umma hawaye masu zafi suka zubo mata "ni yanzu me ya ka mata nayi hakika idan nayiwa umma haka ban kyuata mata ba na zama silar rabata da abinda ta dogara dashi da kuwa na tabbata mai kashin tsiya idan ma akwai abinda yafishi zaa iya kiranta dashi dan dole nasan abun amman bazai yuwu nayi silar rugujewar kamfanin umma ba ko babu komai umma ta wuce haka a wurina."can kuma maganrsu sectry dinsa ce ta shiga yawo acikin brain dinta ta sake runtse idanunta babu abinda bata tuna ba amman karshe taji bazata iyawa umma haka ba ko ranta tace tana so zata bata bare yin aiki da AGC compaing babu abinda ya kamata tayi daya wuce tai joing din AGC compaing. Dawowa tayi ta durkusa gaban umma "kiyi hakuri umma ki amince min zanyi aiki da AGC " wani sanyayyar ajiyar zuciya aunty ta sauke tana hamdala acikin ranta "ko kefa maryama sai yau nasan kinsan meye hallici kuma tabbas ke yar halace,karki bari mu rasa kamfaninmu da mukai tsawon shekaru muna amfana dashi "to baba na amince ka fad'a masu zanyi aiki dasu "a'a maryama bafa zan yarda a dinga tozarta min Ke ba dan haka kiyi zamanki da rayuwa da mutuwa duk na Allah ne ko da kamfani ko babu zamu rayu "dan allah umma wallahi zan jure koma menene ni dai kawai Kiyi min addua umma tayi shiru ta rarrafa ta koma gaban grany "dan allah kiyiwa umma magana ta amince min tunda su suka nemi ne nasan bazasu tozartani ba kai ni akan martabar gidanmu babu abinda bazanyi ba idan yau mr ata rayuwata yake bukata zan iya bashi akan mu rasa kamfaninmu tana gama fad'ar haka ta sake dawowa gaban umma tana kuka tana rokonta amman umma tayi shiru tare da had'e rai "dan allah aunty kisa baki umma ta amince da kyar granny da aunty sukasa umma ta amince tare da mata fatan alkhairi." Ahankali ata yake tafiya cikin shiga ta black suit hannusa daya cikin wondonsa yayinda James Ke biye dashi abaya rike da bakar jaka james yayi saurin shan gabansa ya bude masa glass door alokacin marayama na tsaye a office tare da sectary some suna magana akan yadda tautaunawarsu ta kasance akan waya a wancan rabar tare da neman afuwarta yana shigowa sectary tayi saurin gaishesa tana cewa "ga maryama hussein nan sir ."ya tsya cak tare da dan waigowa ya kalleta wani sanyi dadi yaji ya ziyarci jijiya da gangar jikinsa a natse ya juyo gabadayansa ya tsura mata ido itama a natse ta dago fararen idanunta ta tsura masa babu wani alamun tsoronsa atattare daita sai dai take taji qirjinta yayi wani irin bugawa da matsanancin karfi kallon juna suke ido cikin ido tana tuna haduwarsu ta farko duk da lokacin idanunta a rufe suke cikin nikaf shima rayuwar da sukayi a mafarki ne ya shiga dawo masa daki daki ,wanka da yake mata lokacin tana yarinya, wasa daita har zuwa girmanta da komai ya gama bayyana ajikjta da yanayin da yake ta'ba komai na jikinta tare da amincewarta yadda take sarrafa shi duk wani abinda Ke faruwa a tsakninsa daita acikin mafarkinsa babu wanda bai zo masa ba alokacin ." a natse komai ya cigaba dawo masa boyayyayen ajiyar zuciya ya sauke sam ya manta james da sectary da suke tsaye sun kasa dauke idanu daga kallon juna ko kifta idanu basayi yaji kamar ya janyota jikinsa ya rungumeta yaji dumin jikinta na zahiri amman isa da jin kai bazai barsa ya aikata hakan ba ita kallon mamaki take masa mai ma yasa ya nace lallai sai tayi aiki à karkashinsa byn shine da kansa yasa aka koreta ? "shi kuwa kallon so yake mata yarinyar daya dade yana mutuwar so yarinyar daya dade yana marmarin haduwa daita ,yarinyar da yake muradin ta zamo mallakinsa itace tsaye agabansa a zahiri yana kallonta ba a mafarki ba ." Bai ce dasu komai ba yana nufi glass door na biyu wanda Ke tsakninsa da sectary dinsa .yana shiga office dinsa ya kasa zama ya daura duka hannayensa akan kujera yana jiran shigowarsu da sauri sectry tayi gaba maryama tabiyota abaya cike da sanyi jiki some tace "kiyi knowking kafin ki shiga batai mata mutsu ba dan gabadaya ta sadaukar da rayuwarta gara kawai tai hakuri tayi aiki karta zauna haka babu aiki sannan kuma babu aure dan bata ga mai qararren kwanan da zai aureta ba bugu da gari kamfanin su." a hankali tai knowking tana cewa "ko zan iya shigowa ?"Yes ! ya fad'a idanunshi na kan kofar shigowa tun daga kasa ya dauki kallon halittar dayafi qauna akan komai "mamanki ta iya haihuwa maryama ya fad'a acikin ransa tsayawa tayi ta rungume hannuwanta abaya tana hura masa hanci dan kallon da yake mata ya fara damunta sauke hannuwansa yayi ya zuba cikin aljihunsa yana cigaba da tsareta da tsumammun idanubshi masu bugar da zuciya da gangar jiki .Ita kuwa hade rai tayi sosai dan ranta ya soma baci tare da aiyanata wani sabon salon wulakanci zai mata shi kuwa fuskarsa wani annurin murmushi ne kwance amman idan ba mugun kallon kayi masa ba bazaka fahimta ba ya hade rai sosai yana cewa "me kikyi anan ? tayi matukar mamakin jin tambayarsa sai data maimaita kalmar sannan tace "mr ATA ne ya bukacini"ta fad'a har lokacin fuskata a hade ." Sai data hura masa hancinta sannan ta cigaba da magana "sunana maryama hussein bagoro wannan sabuwar ma'aikaciyar da kuka d'auaka na rana daya sannna kukayi out daita, yanzu kuma kuka sake dawo daita ku kace tazo tayi aiki daku bayan kunsa anyi cancelling aikin data samu tare da barazanar zaa dakatar da kamfaninmu ."ta qarasa maganr tana sake hura masa hanci kamar yadda take masa a mafarkinsa."gabadaya ya mamayeta da tsumammun idanushi yana kallon kyakkyawan lip's dinta da siririn dogon hancinta komai na jikinta daidai ya dan lumshe mata idanunshi saboda dadin muryarta kamr ya fashe da dariya dan ya fahimci ya mugun bata haushi korar da yayi mata amman da yake shin din asalin miskili ne wuceta yayi da sauri ya zauan Kan kujera yasa hannunsa daya yana shafa sajen fuskarsa, can ya dauki wani file yana dubawa batare daya ce mata komai ba har tsawon mintuna shabiyar sannan ya ce "zaki iya tafiya yanzu nayi busy ."ta sake Shaka matuka mutumin nan fa mugun dan rainin hankali ne amman wallahi babu inda zata sai ta amayar da duk abinda Ke ranta ta sake gyara tsayuwa "nasan saboda kwarewata yasa kuka sake nemana domin dai bazaku ta'ba samu wacce zata baku abinda kuke buqa....."shhii karki wani cika wa mutane baki anan dan har yanzu baki da wannan matakin kwarewar , idan kika ga na wasu zaki sha mamaki da kanki zaki kira kanki da miss zero ". "oh ! "gaskiya ne kam shiysa naga kun bukaci na dawo nayi aiki anan ? ya rufe file din hannusa da sauri yana kallon qaramin bakinta da magan Ke fitowa ta ciki ,kwata kwata babu wani alamar tsoro ko fargaba irin wanda yake hangowa a fuskar mutane dake aiki akarkashinsa idan suna tare dashi ."ni wallahi da an sani an barni alico insurance dina nayi aikina dan ma yafi kwanta min arai ."tayi mgnr tana rausayar masa da kwayar idanunta ."tsaki yaja yana motsa lip's dinsa "kisani duk inda zakije da sunan Kiyi aiki bazai ta'ba kai nan ba saboda aiki a AGC compaing ba qaramin abun alfahari bane ..."kayi kuskuren fad'ar hk sir ." ya ware tsumammun idanunshi sosai yana dubanta da mamaki kwamce a fuskarsa "eh haka na fad'a kayi kuskure sir kawai da dai da kun barni acan kawai batare da kun nuna karfin iko ba bare kace me ?mema kace ? "aiki a AGC compaing ba qaramin abun alfahari bane ."?"to a wurin wasu kenan yake abun alfahari amman ni dai abinda nayi imani dashi ko wani kamfanin na samu aiki zanji dadinsa sannna zanyi alfahari dashi kuma zanyi masu aiki mai kyau ." kun tursasa mutun yazo yayi aiki daku yanzu kuma kazo kace kayi busy dawa kenan kayi busy kai kai waye ma kai tukun ?ta fad'a a fusace .." Mmn sudais Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 6      sai da gabansa yayi wani mummunar fad'uwa, zuciyarsa ke qoqarin motsawa amman ya dinga kwantar daita dan idan ya bari maganganunta sukai tasiri zai yi daya sani dan haka yayi shiru kawai ya cigaba da kallonta ba dan ya rasa abun yi  ba she's the most beautiful  girl I have ever seen in my life ya fad'a acikin zuciyarsa yayinda fuskar maryama ke cikin wani yanayi na fushi sai dai kuma kwayar idanunta na kanshi ta tsura masa idanunta kamar yadda yayi mata muryarta a sanyaye ta cigaba da motsa lip's dinta "kana tunanin dan zanyi aiki daku zan d'auki  wannan wulakanci ne ?no I can't take it any more ta  fad'a tare da zaro masa  fararen idanunta ,da wani irin sauri ya tashi daga kan kujerarsa yana cewa" yana da matukar mahimanci kisan wani abu , yana da kyau  kisan cewa kinyi mistake arayuwarki ba wai wulakanci bane kmr yadda kika d'auka, har sau biyu  kina samu aiki damu kina rejecting wacece ke da zakiyi rejecting din  aiki alokacin da kika só sannan ki so aiki alokacin da kika so "yayi mgnr yana kallon cikin kwayar idanunta ." Ahankali ta kawar da  kanta zuwa gefe tana hura  hanci tace  "to kuma saboda banyi joining aiki daku ba alokacin da kuka so sai ya zama matsala ? wani irin kallo yayi mata mai tattare da gargadi sannna yasa hannusa d'aya cikin aljihunsa yana kallonta yana jin wani azababben qaunarta na bin jinin jikinsa ahankali ya dinga sauke numfashi  kamar wanda  yayi  gudun tsare sannan yaja tsaki ya kai hannu sumar kanshi ya shiga ya mutsawa yana ciza gefen lips dinsa da d'an karfi "ya Allah karka sa yarinyar nan ta bani matsala "yayi mgnr a kasan ransa still yana cigaba da kallonta ." kusan mintuna goma ya d'auka yana  kallonta sannna ya koma ya zauna yana sauke numfashi ya sake d'aukar wani  file ya cigaba  dubawa sakamakon rashin abunyi "kawai kuce kun nemi na dawo ne saboda kunsan ina da baiwar fikira da zaku amfana dashi well shikenan kawai sai ku rubuta ku ajiye ya zama tarihi ga AGC  compaing ,sun ga maryam hussein na da baiwar fikira sun dawo daita aiki  byn sun koreta a ranar farko ."yana jinta  amman yayi mata banza yayi tamkar bai ji abinda ta fad'a ba haka kuma  bai d'ago ya kalleta ba ya cigaba da abinda yake yana satar kallonta  ta kasan ido yana danne bugun zuciyarsa dan wani irin sabon yanayi ya dinga jin yana shigarsa." yayinda maryama tayita fad'ar maganganu  son ranta wannan karon kam a matukar zuciye ya  ajiye file din da yake rike dashi ya sake tashi  ya tsaya cak a gabanta yana sauke numfashi har suna iya shakar numfashi juna  da jin bugun zuciyoyinsu "Keep your mouth shut  ki kama kanki kisan irin maganar da zakiyi anan dan ba'a kawo min raini , ba'a sakani kuma ba'a hanani and no body question me okay ."ya fad'a a matukar tsawace yana  sanya kwayar idanunshi cikin nata, shi aiki da mahimanci ake d'aukarsa kamar yadda  shi mai kasuwanci yake d'aukar kasuwancinsa ,ban dawo dake dan kizo kina min haukan banza anan ba, na koreki ne saboda na nuna miki kuskurenki, sannna na dawo dake  ne saboda tausayawa domin na fahimci kin shiga tashin hankali mai tsanani a wancan ranar dana koreki idan zaki iya aiki damu kiyi  idan kuma bazaki ba "leave!ya nuna mata hanyar waje da d'an yatsansa yana fesar da huci mai zafi daga bakinsa yayinda zuciyarsa ke cike da matsanancin fargaba dan yasan kad'an da aikinta zata iya  juyawa  ta kama gabanta ." adduar ya shiga yi domin neman taimakon Allah" ya Allah kada kasa zantuttukana suyi tasiri a zuciyarta Allah kasani ina matukar son yarinyar nan da d'aukacin rayuwata  ta shiga zuciyata dayawa ta sace zuciyata,ya  Allah kasa na shiga cikin rayuwarta kamar yadda ka shigo daita cikin rayuwata domin ta zamo abokiyar rayuwata ta har abada ina matukar qaunar wannan halitta taka ya Allah ka jarabeta da soyayyata tun kafin na kai ga furta mata soyayyarta dake raina domin na azabtu akanta ,na sha wahala akanta ,ya Allah ka tausaya min ."Ita kuwa maryama shiru tayi na second goma tana dubansa batare da tace masa komai ba har ya gama maganarsa sai dai maganarsa tasa zuciyarta tayi sanyi daga zafin datayi tare da tunani ,duk da ya jefeta da kalmar hauka amman kuma ta wani bangaren sai taji  kamar ya fita  gsky domin kuwa a wannan zamani aiki wahala yake, idan ba kana  da hanyar samunsa ba  ko wata baiwa ba sai dai ka mutu haka babu aiki amman da kwalinka da karatunka sai su zama banza bazasu maka amfani ba ."dan haka Ke maryama kiyi maza maza ki  shiga taitayinki ki dawo cikin hankalinki karki yarda Kiyi kuskuren da zaki sake rasa aikin nan dan haka muryarta a sanyaye tace "shikenan zanyi aiki da amana da gasky kuma in sha allahu kamfaninku  zatai alfahari da ... "da kyau go back to work ." yayi sauri katseta ta hanyar  fad'ar hk  batare daya kalleta ba duk da kallon nata yake da bukata dan baya gajiya da kallonta amman ya kasa sai ma boyayyayen ajiyar zuciya ya sauke dan maganrta ba qaramin dadi sukai masa ba ." "Yanzu ko zan iya sanin da me zan  fara ?meet sectary "ya fad'a a dake ,ta juya jikin a sanyaye  har ta kama handle   zata bud'e kofa ya tsaidaita ta hanyar cewa "ke .." ta tsaya cak batare data juyo ba  sai dai qirjinta na wani irin bugawa  da sauri sauri "idan zaki zo  aiki gobe karki kuskure kizo min da wannan package  din,  kizo cikin tsari shigar aiki Kmr  kowani ma'aikaci ."da sauri ta juyo tana masa kallon tsana zuciyarta cike da mamaki to mai ya samu kayanta ?ta jefawa kanta tambaya tana dubansa bai  kalleta ba sai dai ta  kasan idanunshi yake d'aukar kallonta tana kallonsa ya janyo system gabansa ya cigaba da aiki ta bud'e kofa ta mayar  da karfi  ji kake kiiiiii  har sai daya d'ago yana duban kofar kai kawai ya girgiza tare da furta cray girl kawai ."maryama ta fice tana jan tsaki ranta duk babu dadi  "a hankali ta dinga  tunanin maganga nunsa gabadaya maganarsa babu dadi sai bugar da zuciya  da saka mutun cikin tashin hankali ta sake jan tsaki tana maimaita kalmarsa ta karshe "idan zaki zo aiki gobe karki kuskure kizo min da wannan package  din, kizo cikin tsari Kmr  kowani ma'aikaci har ta shiga babban  office din daaka tanada masu a ranar farko maganarsa bata bar zuciyarta da gangar jikknta sun huta ba ." anan taga yusura tana ganinta  ta qaraso da sauri ta rungume maryama  tana cewa  "kai naji dadi kawata da kika sake dawowa amman fa Kiyi hattara da mr ATA  da mr sultan dan ba kai  garesu ba kowa anan tsoronsu yake ji ,suna cikin mgn  sultana ta shigo tana cewa "maryam hussein  sannu da dawowa compaing mu " wani kallo mryma  tayi mata na mamaki  fuskarta da alamun tmby "yes ! Ok fa a she bakisani ba ko, to bari na fadi miki wannan kamfanin had'in gwiwar iyayenmu ne ni cousing sister din Mr ATA ce nan maryama ta fahimceta sai dai bata ce mata uhmm bare uhmm uhm  .""Kinyi  sa'a da kika   dawo wannan kamfanin  amman kuma Kisani  nice nan  sanadin dawowarki domin nice na nunawa ya Adam zanenki da kikayi wanda tashin hankali an koreki yasa kika tafi kika barshi "shiru  maryama  tayi kafin a hankali tace "na gode excuse"ta fad'a sannan ta ra'ba ta gefenta ta wuce ." Gabdaya suka samu guri suka zauna akan makeken table din dake  zagaye da office din ."maryama ta bud'e jakar kayan aikinta  ta d'auko abun aikinta hanakalinta kwance ta fara gudanar da aikinta "wannna duk wahalar banza kikeyi domin duk kwarewarki bashi zai sa ki burge ya adam  ba tana gama fadar haka fita daga office din maryama tabi bayanta da kallon mamaki  ." Aunty hasana ta qaraso ta mikawa hjy granny kofin shayi ta amsa tare da cewa "na gode ta kai cup bakinta  sai dai da sauri ta kirata tana cewa " hasana bai kamata ina shan sugar haka ba amman kalli yadda kika zabga min sugar cikin tea ai ko baa fad'a miki  ba Kinsan bai dace mai shekaruna haka ta sha sugar ba duk maganar da hjy granny take Aunty hasana bata jinta saboda hankalinta na  kan kallon tv "ke hasana bada ke nake magana bane ta juyo a dan firgice tana cewa  "na'am hjy kina magana ne  ?ya zaki saka min sugar haka acikn shayi ?abun kunya kawai ace kamarki ace shayi ma sai anci  gyaranki  ba kya ganin yadda maryama  take komai nata tana kokarin kula dani fiyye dake  sam bata kuskure wajen abinda take min  amman ke babu abinda kika iya sai aikin zagin ya'yan mutane da saka ido bazaki tsaya Kiyi koyi  da mutanen kirki ba." zaginta tayi sosai ai kuwa haushi ya kamata "hjy ai daman ni na dade dasanin kin tsaneni  bakya qaunata komai zaki fad'a ki fad'a ba damuwata bace" idan dai zaki canza ki canza umma ta shigo tana tmbyr lafiya hjy nake jin fad'anki "ina fa Lfy wannan yarinya ce anyi mgn zata fadawa mutane babu dadi me kike son nayi miki hjy ?" bansan me nayi mata ba komai nayi mata  sai ta  kushe to ki daina sakani aikin ki dinga saka wadan da kike so aranki ta fad'a hawaye na cika idanunta." umma ta dafata  tana cewa "haba hassana ki daina fadawa mahaifiyata magana haka sam bazan ji dadi  ba  bugu da qari Ke ma uwa ce idan yaranki suka miki bazaki ji dadi ba "to ni yanzu me nayi dag suga yayi yawa a tea sai  ta hau min fad'a karbi tea ki sha kiji wallahi ba  wani suga na saka ba "ki barta kawai  itama ai ta haifa yaya idan ma bata haifa ba akwai na kasa daita zasu mata  duk abinda tai min sam bata son gsky tunda take min rashin tarbiya kinji na ta'ba magana akai idan ba yau ba ?dan allah kiyi hakuri hajiya bazata sake ba suna cikin haka maryama ta shigo cike da murna ta tsaya  kusa da umma tana cewa "umma  ki tayani murna na fara aiki ." umma tai murmushi cike da farinciki Allah yasa kin fara kenan "Ameen ya allah na gode sosai  babu wata matsala dai ko ?babu matsalar komai umma duk da dai mr ata ya dan so yayi min hauka amman nayi hakuri .zanyi aiki dashi ne kawai saboda  bazan iya bari wani abu ya samu komai naki ba faduwar ki faduwar gabadayanmu ne ."shiru umma tayi kafin tasa hannunta ta  kamo maryama karki ce komai umma duk abinda nasan zakiyi farinciki zanyi shi koda kuwa raina ne zan iya mallaka miki shi umma ta lumshe mata ido tana cewa " na gode sosai maryam allah yasa albarka hatta hjy ma taji dadi  suka saka a tsakiyarsu suna saka mata albarka ." ******* Baba qarami yana zaune a cikin wani qaramin office dake cikin falon hjy zulai  an tanadi office din ne saboda marigayi alhaji tariq alokacin da yake raye nan ne wurin zamansa ATA ya sauko daga samansa sanye cikin  wasu hadaddun kananan kaya marasa nauyi kallo daya yayi masa ya d'auke kansa zai nufi kofar fita yaji sautin muryarsa "Adam zo nan ya tsaya Jim da kamar bazai je din ba sai kuma ya yi wani tunani ya juyo a hankali ya shiga har inda yake zaune fuskarsa a hade kamar ko yaushe "ka zauna saboda me kenan zan zauna? ya tamvayesa atakaice yana hura hanci baba qarami yayi shiru yana dubansa "kana da magana ne ?zan kiraka ne  idan  bani da abinda zance ? ya fad'a a zafafe shiru ata yayi ."Ka natsu ka shiga hankalinka ba wai ana jin tsoronka bane me ake ciki akan maganar danayi maka akan sultana idan kaki auren hindu ka turata magarkama sultana fa uwarta na bukatar jin raayinka?babu wani abinda ake ciki dan bazan yi abinda Zanzo daga baya ina danasani ba sultuna is not my test ina da raayina haka ma hindu "da alamun  zaka dawo da zabin mahaifiyarka ya zama shine  raayinka .? a fusace yace "yes !"yana kallonsa "ka koyi respect Adam sam baka da respect bakasan yadda ake magana da babba ba zaka iya fad'awa mahaifinka haka ? Ko da yake wannan uwar..." "enough baba qarami ."! ya fada a tsawace karka sako sweetheart cikin maganarka aure ne  ni nake da ikon aure and sultana   she's not my tast abawa wani kawai "bari na fad'a  maka wani abu komai zakayi wannan karon sai dai kayi amman sai  ka auri wata daga cikin family's din nan bare kuma tunda  sultana tace tana sonka an gama maga.." kafin ya qarasa mgnrsa tunin  ata  ya juya ya barshi "kai dawo nan !"ata  ya sake dawowa hannuwansa duka cikin aljihu" "wai meye haka ne baba ?nifa nasan abinda zai yi daidai da rayuwata dan allah ka barni na huta bana bukatar wani auren zumunci arayuwata a yanzu shin  lallai ne sai ni zaku bawa ya'yanku ."? Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 7 Fita ata yayi daga gidan gabad’aya zuwa gidan mb sai dai har yaje gidan abinda baba qaramin yayi masa nata damunsa acikin rai , mb bai fahimci yana cikin ‘bacin rai ba dan yasan halinsa kullum cikin had’e rai da kamewa yake shiyasa ma ya fara da yi masa maganar maryam “adamcy baka ga ya kamata ka waiwayi yarinyar nan maryam da cikin jikinta ba ?shiru ata yayi tare da sake had’e fuska sosai , mb ya dawo kusa dashi tare da tsura masa ido yana dubansa “mai yasa kana girma amman har yanzu baka da wayo ?” yanzu d’an ko ‘yar da zaka fara samu a duniya zaka wulakanta?kallonsa kawai ata yake ko kifta ido ba yayi sai ma wani kalar kallon banza da yake masa .ahankali mb ya sauke numfashi “ka zauna ka natsu adamcy duk ‘yanuwanka sun kawo ido sun zuba maka saboda gudun fushinka “me zanyi mb ?”yayi maganar a zafafe yana jan tsaki “nifa yarinyar nan gabad’aya na manta daita arayuwata idan har ba maganrta akayi ba sam sam bana tunata“. “ba ace ka dinga tunawa daita ba tunda ansan baka sonta ,abinda take d’auke dashi ake son ka waiwaya kasani ko iya rabonka kenan a duniya ?take ata yaji wani sabon damuwa ya masa mummunar kamu . sosai yaji zuciyarsa na bugawa da sauri sauri “Ka natsu sosai ka duba maganata “.cike da jin haushi ya fesar da iskar bakinsa mai zafi yace “ka daina min mugun baki mana “ba mugun baki bane adamcy misali nayi maka domin kasan kuskure kake yi “to bana son wannan musalin please.”ya fad’a cikin tsnanin fushi “kayi hakuri adamcy ba baki bane bamusan menene a rubuce a cikin kundin littafinmu ba dan haka kayi wani abu ko sau d’aya ne kaje ka ganta “I can’t !”ya fad’a a zafafe .”zaro ido mb yayi “what do you mean adamcy ?kana da hankali kuwa? “ I don’t know ko ina dashi ko bani dashi but I don’t fell to go. “ what’s wrong with you?are you trying to say that you are not going to see her and your baby ?”exactly !” “Please adamcy don’t do that kaje saboda babynka ba saboda ita ba “I don’t fell like zanje “okay ka kirata ko ta waya ne kaji lafiyarta data baby “dan girman allah mb banason damuwa bana jin zanje koina ,ko nace tayiwa kanta ciki ne ?ko lokacin daakayi cikin nasani bare yanzu kazo ka dameni da banza banzar magana ?ya hau mb da fad’a yana huci yana gama fad’ar haka ya d’aura kansa akan hannun kujerar da yake zaune sake matsowa kusa dashi mb yayi zai masa magan yace “enough !ya fad’a a tsawace tare da d’aga masa hannu alamun ya kyalesa “mb banason sake jin komai akan yarinyar nan .yarinyar data cuceni ta cuci rayuwata bazan ta’ba yafe mata ba tayi adduar ta rigani mutuwa domin idan nine na rigata mutuwa na barta da nauyi domin bazan yafe abinda tayi min ba .” “zaro ido mb ya sake yi yana cewa”haba haba !!adamcy mai yayi zafi haka ?meye acikin abinda tayi bayan hakinta ne “shine akace tayi min fyade ?”dan allah ka daina fad’ar haka “na gaji mb abar maganar nan hk dan danasan dashi zaka tareni wallahi da bazan zo ba haka mutun yazo da damuwa ka sake qara masa wata damuwa ya fad’a tare da point dinsa da hannunsa “kyalesa mb yayi ba dan yaso ba sai dan sanin halinsa da yayi mutun da idan ya kafe akan abu to zai yi wuya a tankwarasa.” a natse ya mike tsaye yana jan tsaki ya fito zuwa haraban gidan inda motocinsa da masu tsaronsa ke zaman jiran fitowarsa ahankali mb ke take masa baya har suka qaraso inda motar da zai shiga yake aka bud’e masa “adamcy karkace na dameka amamn dan Allah kasamu lokaci ka duba maganata ,ka mika lamarinka zuwa ga allah ka tsarkake zuciyarka dominsa tun kafin haki ya kamaka ka tausayawa yarinyar nan wallahi ina tausayawa yanayin da take ciki ga tarin damuwa ga soyayyarka ga cikin jikinta.” ata bai ce masa uffan ba sai ma d’aga tsumammun idanunshi yayi ya sauke aka wrist watch din dake d’aure a hannunsa ganin lokaci ya tafi yasashi jan tsaki sannan ya shiga bayan mota ya zauna aka jashi inda zuciyarsa ke wani irin bugawa da qarfin gaske kamar kar mb yayi masa maganarta haka nan kuma sai yaji abun na damunsa har ya dawo gida yana jin maganr na yawo cikin kwakwaluwarsa mai yasa ma naje wajensa?yayiwa kanshi tamabyar yana jan tsaki .” yana hawa sama bedroom dinshi ya nufa ya tsaya a bakin window dakinsa yayi shiru yana tunanin maganar mb gabadaya sai yaji duniya ta tsaya masa waje daya cak bai taba sani dan anyi masa maganar cikin jikinta abun zai tsaya masa arai har ya damesa ba ,wani irin tashin hankalin ya shiga qirjinsa na wani irin bugu “bai sonta amman abinda tayi masa yafi rashin son da baya mata ciwo "ya dauka zafi da ciwon rashin so da baya mata zai tsaya ne iya kanta kawai ashe ba iya kanta kadai zai tsaya ba har da dan cikinta “nonsense girl kawai yadda kikayi cikinki haka zaki raini abunki ki haifa I don’t care .” Yana tsaye yana tunani mami ta turo kofar bedroom dinsa ta shigo hannunta rike da cup din shayi da d’an qaramin tray yayinda idanunta ke kansa bai san ta shigo ba sakamakon zurfin da yayi cikin tunani “ta qarasa ta ajiye tray din hannunta akan table ta sake dawowa wajensa ta tsaya tana kiran sunansa “adamcy nah ! firgigib ya dawo haiyacinsa yana sauke wani zazzafan numfashi ya tsura mata ido itama idanunta yana kanshi tana nazarinsa “lafiya tunanin me kakeyi haka ?numfashi ya sauke da karfi yana tura hannuwansa duka cikin aljihunsa sannan ya girgiza mata kai yana yamutsa fuska alamun babu komai “okay ga shayi nan na kawo maka ka dauka ka sha “ahankali yaja qafafunsa ya isa inda ta ajiye tray ya d’auki cup din ya rike yana dubanta “sweetheart ina kikaje ne tun safe banji motsinki ba kuma na kira wayoyinki duk suna shiga bakya d’auka ?”yayi maganar kwayar idanunshi na kanta “ naje hospital”da sauri ya motso kuda daita yana kallonta a d’an tsorace “lafiya ina Ke miki ciwo ?mai yasa kike je ke kad’ai baki tasheni ba ?yayi mata tmbyr ajere cike da shiga tashin hankali “lafiya ta lau adamcy naje wajen auta ne ta sauka lafiya ta samu d’a namiji “wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke “na tsaya ne sai da’ aka gyara bby da mamansa sannna na dawo .” Numfashi ya sauke fuskarsa yana bayyanar da wani sihirtaccen farinciki take maryam tazo ransa da sauri ya kawar daita yana cewa “masha allah auta ta zama uwa “sosai kuwa sauran kai ma ka zama uba dan nan kusa maryam zata haihu gefen bakinsa ya kamo yana cizawa ahankali ahankali batare da yace mata komai ba “Allah ya rabata da cikin lafiya !”shiru yayi yaki cewa komai ta riko hannunsa ta zaunar dashi akan gado itama ta zauna a gefensa tana dubansa kamar zatai kuka “adamcy na rokeka ka yafewa maryam wallahi rayuwarta na bani tausayi duban mami yayi yana kankance ido “wato shi ba abun tausayi bane data cucesa sai itace abar tausayi ? yayi maganar acikin ransa “ni mahaifiyarka ce ina neman alfarma ko sau d’aya ne ka yiwa maryam addaur sauka lafiya wallahi tana cikin wani hali likitoci ma sunce da kyar zata iya haihuwa da kanka runtse idanunshi yayi kawai batare da yace komai ba kusan mintuna shabiyar tana jiran yayi magana amman yaki cewa uffan “shikenan tunda baza kace komai ba ni zan koma hospital “.ta mike ta nufi kofar fita “bari nazo muje tare bata juyo ba haka zalika bata kulasa ba sakamakon nauyin da zuciyarta tayi .” Washegari Ahankali maryama ta tashi tana mika da salati tare da rufe bakinta sakamakon hammar data kamata kai tsare bayi ta fad’a tayi wanka ta fito tasa kaya zuwa wani had’ad’den doguwar riga blue da ratsin yellow tayi rolling kanta da qaramin mayafi yellow ta shafa powder kawai da white lips duk da ba wani kwaliya tayi ba amman she look attractive tayi kyau sosai ta feshe ilahirin jikinta da turare ta qarasa inda takalmanta suke ta sanya flat haif shoe ta fito inda ta iske umma a falo tana ajiye kular abincin akan qaramin table da alamun duk ita tayi aikin gidan dan ga koina nan fess ta qarasa inda take ta durkusa har kasa cike da girmamawa ta gaisheta”ina kwana ummah ?kin tashi lafiya maryama ?alhamd umma “har kin shirya zuwa aiki ?eh umma na shirya sannu da aikin “yauwa maryama .mai yasa baki tasheni nayi ba ? ta fad’a tana tsura mata ido “numfashi umma ta sauke tana dubanta itama “ lafiya umma ko shigata batayi bane naje na canza ?Aa shigarki tayi kinyi min kyau né sosai fiyye da lokutan baya “murmushi maryama tayi tace “na gode sosai umma zauna kici abinci atare suka zauna umma ta zuba mata abinci ta fara ci a natse tana duba lokacj bayan ta gama ci tayi mata sallama ta fita gurin aunty ta shiga ta gaisheta tace “aunty zan fita aiki aunty tace daita “tô pricess sai kin dawo allah ya tsare.” ta fito tana ma aunty bye bye itama aunty daga mata hannu tayi cike da farinciki.” Ahankali take d’aga qafafuwanta hannunta rike da file ta nufi office din ATA hankali take tafiya tana tuna maganganunsa na jiya “idan zakizo aiki karki zo min da wannan package din Kiyi shiri kamar kowani ma’aikaci ta furzar da numfashi tana rausayar da kwayar idanunta saboda sanin cewar ba irin shiri su tayi ba ta dai sauya daga nata shirin dan gsky bazata iya shigar suit da wondo ba da wannan tunanin ta qarasa jikin glass door tayi knowking tare da neman izinin shiga daga can bangaren aka bata umarnin shiga .”cike da sanyin jiki ta tura kofar ta shiga yana zaune akan kujera ta tsaya a gabansa tana kallon kasa ya bar abinda yake ya d’ago tsumammun idanunshi ya tsura mata yana kallonta cike da tsantsar qauna ,shigar tayi masa kyau sosai dan daman shi yana mugun son yaga doguwar mace cikin shigar dogayen kaya but yanayin aikinsu kowa shigar suit yake kusan minti shabiyar yana kallonta kafin a hankali ya d’auke kwayar idanushi .” Muryarta a hankali ta fito “good morning sir ! bai amsa ba ya nuna mata wurin zama “ki zauna jiki a sanyaye taja kujerar dake fuskarsa baya kad’an ta zauna a hankali tamkar kazar da Kwai ya fashewa aciki yayinda zuciyarta ke wani irin rawa shi kuwa gabadaya hankalinsa da natsuwarsa suna kanta amman bazaka ta’ba iya ganewa ba stil kuma idanunshi na Kan file din hannunsa .itama haka nan ta tsinci kanta da kallonsa kyakkyawan gaske ne kuma fari ne tas tmkr balarabe yana da idanu masu dan girma da dogon hanci mr ATA iyakar haduwa ya gama haduwa sosai ajin farko yana da tsayi da fadin qirji yana da saje zuwa rabin fuskarsa sai gashin bakinshi daya zagaye gemunshi gashi dogo mara kiba sai dai ya dan fita tsayi da kad’an ”. Shiru har tsawon mintuna ashirin bata ce uffan ba “ko zamu iya yin maganar aiki dan a tunani shi ya kawoki ba wai tsayawa kallona ba ? tai saurin d’auke idanunta akansa ta sunkuyar kasa saboda tsananin kunyar data mamayeta ahankali ta kamo yatsun hannunta tana wasa dashi “zamuyi aiki ne akan wani project kuma ina son kece zakiyi .”yayi mgnr yana dago kwayar idanunshi ya zuba mata adaidai lokacin da itama ta d’ago nata kwayar idanun nan take idanunsu ya tsarke cikin juna wani abu suka ji ya tsarga masu alokacin daya yana bin jijiyoyin jikinsu barin ma ata wanda taji tamkar ana fizgar ransa ne .” A natse ta gyada masa kanta alamun ta gamsu cigaba da kallonta yayi tare da yi mata bayanin yadda yake son aikin ya kasance still kwayar idanu shi na cikin nata dole so yake ya dasa qaunarsa cikn zuciyarta domin ta hakan ne kawai zai samu saukin fahimtar daita sirrin dake ransa .”ya mike tsaye daga Kan kujerarsa ya d’auki system dinsa ya zagayo zuwa inda take zaune , ya zagayeta da hannunwansa duka yana nuna mata irin aikin da yake bukata yana nuna mata yana shakar numfashinta yayinda kamshi turarensa ya dinga sakata jin mummunar fad’uwar gaba mai karfi .” ya dauki tsawon lokaci suna haka kafin daga bisani ya ajiye system a gabanta ya zuba hannuwansa ciki aljihu “ina fatan kin fahimci abinda nake bukata ?In sha allahu zanyi aiki mai kyau zan kwantar da hankali nayi maka abinda kake bukata” da kyau ya fad’a ya dauki file yana dubawa muryarta na rawa tace “sir ko zan iya tafiya ?da hannunsa yayi mata alamar zata wucewa ta mike tsaye da kyar ta wuce tana mamakin hali irin nasa tunda take bata ganin mutun irinsa ba mai jin kai ,mulki da nuna isa ko da yake shi din mai tarin kudi ne kudi kuma babu abinda basa saka mutu .” Jiki a sanyaye ta koma office ta soma aikin da sectary ta bata bata wani dauki lokaci ba ta kammala ta kai mata ta dawo office byn Kmr minti goma ata yasa aka kira ta shigo da sallama ta tsaya cike da girmamawa tace “sir gani ! “set !ya fada yana kokarin bude system sannan ya fara magana ina bukatar fresh design na kamfanin wanda yafi AGC kuma ana bukatarsa ne cikin kwana daya kacal d’an haka sai ki shirya aikinsa daga yanzu “amman sir ko zai zama kwana biyu saboda na samu natsuwar yinsa akan tsari ?”no ! ya fad’a tare da tashi tsaye ya fice daga office din ya barta zaune .” ta juya da sauri tana bin bayansa da kallo yana tafiya a natse hannunsa daya cikin aljihunsa ,goshinta ta dafe “wannan wani irin mutun ne sam baya tsayawa yaji raayin mutun babu yadda ta iya haka ta mike ta fito ta koma office ta fara shirin aiki.” Tana zaune a office tayi concentrate sosai akan aikinta ya shigo ya tsaya akanta yana qare mata kallo kamshin daddan turarensa ne yasa ta d’ago kwayar idanunta ganishi tayi tsaye rungume da hannunwansa duka a qirji yana kallonta da tsumammun idanunshi shiru tai tana mamakin irin kallon da yake mata, fahimta yayi zata iya fassara kallonsa gareta yasa cike da sanyin jiki ya soma magana “har zuwa wani lokaci zaki kammala da wannna aikin? shiru tayi kawai tana dubansa na second biyu sannan tace “sir ina Kan kokarin yi”Kinsan dai na fad’a miki akwana daya ake bukata daga yanzu zuwa gobe da safe kenan “na sani sir zanyi qoqari in sha allahu na kammala yanzu haka ma nayi nisa so..” bai tsaya jin mai zatace ba ya fita ya barta bude da baki .”byn Kmr awa daya ya sake shigowa ya kai hannu ya d’auki makeken takadar zanenta yana dubawa ta dan kallesa ta dauke kanta tana rausayar da kwayar idanunta Kan zanen da take ji yayi kamar ya zube ajikinta ya rungumeta tsam ajikinsa yana mugun qaunar kallonta . can ya ajiye takardar ya maida kansa ga kallonta idanunta na Kan takadar zane har guda biyu “wannan zanen bai min ba gasky .” ya fad’a a tsawa ce.” ta dago daga abinda take tare da mikewa tsaye tana kallon farar takardar dake Kan table “a haka ne kike cika baki kin iya har da zaa yi alfahari dake this is totally nonsense “ ya fad’a yana jan tsaki .”sir a naka ganin zaka iya ganin kamar bai yi ba, amman mai zai hana ka bari na kammala tukun sai kasan matsayin da zaka bashi “nace abu bai min ba kina agurment dani ?yayi mgnr adaidai lokacin da sectary dinsa ta qaraso ta tsaya a bakin kofa cikin tsananin tashin hankali.”sir wannan ai ba argument bane bayani nayi maka sai magana ta gaba ai sai daka tabbatar da kwarewata kafin kasa a nemo ni kuma ina tabbatar maka babu kamfanin da zaa kai zanena su kushe suce bai yi ba ,duk wanda kaga ya kushe zanena to hassada ce .” ta fad’a tana kallon cikin kwayar idanunshi kallo daya zaka mata ka fahimci ranta a ‘bace yake “ taya na kwantar da hankalina domin nayi maka abinda ya dace amman tun ban kammala ba ka fara zariya kana kushe min aiki amman idan kana ganin akwai wanda zai maka fiyye da nawa a kamfanin nan kana iya bashi yayi maka ko da yake babu wanda zai iya shiyasa ka..”hussein maryama! taji an kira sunanta bata juya ba dan tasan ko wacece “how dare you argument with sir ? “No ma ba argument bane ina dai fad’a masa abinda ya zamo gaskiya ne kawai taya tun ban qare aiki ba yazo ya tsaya min yace bai yi masa kyau ba this is totally nonsense .” ta fad’a tana hura masa hanci qirjinsa ne yayi wani irin bugawa da karfin gaske ya dinga jin kamar ana tsira masa allura a duk wata jijiya dake sansar jikinsa “tunda ya kafa mata tsumammun idanunshi bai dauke ba har sanda ta dasa aya gabadaya tsoro tattare da matsanancin firgici ya kama sectary dan bata ta’ba ganin wanda yayiwa sir haka ba yana magana ana maida masa cikin fad’a wannan shine karo na farko “kallo biyu ma baka isa kayi masa ba bare jayayya ta magana dashi .office din ya dauki shiru baka jin motsin komai sai na bugun zuciyar mutun uku mr ata , some da maryama “shikenan ki cigaba zanga karshenki ya fad’a yana kokarin juyawa tace “sir ina ganin ma zan wuce gida yanzu dan akwai abinda zanyi .”da sauri ya juyo yana dubanta a tsanake Kmr zai cinyeta,in sha allahu zan kammala zuwa gobe, sannan ka rike min takardata ko zan iya kar’ba? shiru ne ya biyo baya, ganin hk yasa maryama ta kwace takadarta daya rike yake kokarin fita dashi ta saka cikin jaka ta ra’ba ta gefensa ta kama gabanta ta barshi tsaye da mamakinta har ta kai bakin kofar fita ta tsaya batare data juyo ba “karka damu sir I wil make sure a submit the design tomorrow by 7 dot .”ta wuce ta barshi tsaye yabi bayanta da kallo yana jin wani irin quna lallai akwai aiki agabansa ya fad’a acikin zuciyarsa sectary ta matso kusa dashi “sir kayi hakuri I will talk to her zata canja lumshe idanu kawai yayi ya koma zuwa office dinsa wani zufa na karyo masa a gbdy ilahirin jikinsa “. Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 7 Fita ata yayi daga gidan gabad’aya zuwa gidan mb sai dai har yaje gidan abinda baba qaramin yayi masa nata damunsa acikin rai , mb bai fahimci yana cikin ‘bacin rai ba dan yasan halinsa kullum cikin had’e rai da kamewa yake shiyasa ma ya fara da yi masa maganar maryam “adamcy baka ga ya kamata ka waiwayi yarinyar nan maryam da cikin jikinta ba ?shiru ata yayi tare da sake had’e fuska sosai , mb ya dawo kusa dashi tare da tsura masa ido yana dubansa “mai yasa kana girma amman har yanzu baka da wayo ?” yanzu d’an ko ‘yar da zaka fara samu a duniya zaka wulakanta?kallonsa kawai ata yake ko kifta ido ba yayi sai ma wani kalar kallon banza da yake masa .ahankali mb ya sauke numfashi “ka zauna ka natsu adamcy duk ‘yanuwanka sun kawo ido sun zuba maka saboda gudun fushinka “me zanyi mb ?”yayi maganar a zafafe yana jan tsaki “nifa yarinyar nan gabad’aya na manta daita arayuwata idan har ba maganrta akayi ba sam sam bana tunata“. “ba ace ka dinga tunawa daita ba tunda ansan baka sonta ,abinda take d’auke dashi ake son ka waiwaya kasani ko iya rabonka kenan a duniya ?take ata yaji wani sabon damuwa ya masa mummunar kamu . sosai yaji zuciyarsa na bugawa da sauri sauri “Ka natsu sosai ka duba maganata “.cike da jin haushi ya fesar da iskar bakinsa mai zafi yace “ka daina min mugun baki mana “ba mugun baki bane adamcy misali nayi maka domin kasan kuskure kake yi “to bana son wannan musalin please.”ya fad’a cikin tsnanin fushi “kayi hakuri adamcy ba baki bane bamusan menene a rubuce a cikin kundin littafinmu ba dan haka kayi wani abu ko sau d’aya ne kaje ka ganta “I can’t !”ya fad’a a zafafe .”zaro ido mb yayi “what do you mean adamcy ?kana da hankali kuwa? “ I don’t know ko ina dashi ko bani dashi but I don’t fell to go. “ what’s wrong with you?are you trying to say that you are not going to see her and your baby ?”exactly !” “Please adamcy don’t do that kaje saboda babynka ba saboda ita ba “I don’t fell like zanje “okay ka kirata ko ta waya ne kaji lafiyarta data baby “dan girman allah mb banason damuwa bana jin zanje koina ,ko nace tayiwa kanta ciki ne ?ko lokacin daakayi cikin nasani bare yanzu kazo ka dameni da banza banzar magana ?ya hau mb da fad’a yana huci yana gama fad’ar haka ya d’aura kansa akan hannun kujerar da yake zaune sake matsowa kusa dashi mb yayi zai masa magan yace “enough !ya fad’a a tsawace tare da d’aga masa hannu alamun ya kyalesa “mb banason sake jin komai akan yarinyar nan .yarinyar data cuceni ta cuci rayuwata bazan ta’ba yafe mata ba tayi adduar ta rigani mutuwa domin idan nine na rigata mutuwa na barta da nauyi domin bazan yafe abinda tayi min ba .” “zaro ido mb ya sake yi yana cewa”haba haba !!adamcy mai yayi zafi haka ?meye acikin abinda tayi bayan hakinta ne “shine akace tayi min fyade ?”dan allah ka daina fad’ar haka “na gaji mb abar maganar nan hk dan danasan dashi zaka tareni wallahi da bazan zo ba haka mutun yazo da damuwa ka sake qara masa wata damuwa ya fad’a tare da point dinsa da hannunsa “kyalesa mb yayi ba dan yaso ba sai dan sanin halinsa da yayi mutun da idan ya kafe akan abu to zai yi wuya a tankwarasa.” a natse ya mike tsaye yana jan tsaki ya fito zuwa haraban gidan inda motocinsa da masu tsaronsa ke zaman jiran fitowarsa ahankali mb ke take masa baya har suka qaraso inda motar da zai shiga yake aka bud’e masa “adamcy karkace na dameka amamn dan Allah kasamu lokaci ka duba maganata ,ka mika lamarinka zuwa ga allah ka tsarkake zuciyarka dominsa tun kafin haki ya kamaka ka tausayawa yarinyar nan wallahi ina tausayawa yanayin da take ciki ga tarin damuwa ga soyayyarka ga cikin jikinta.” ata bai ce masa uffan ba sai ma d’aga tsumammun idanunshi yayi ya sauke aka wrist watch din dake d’aure a hannunsa ganin lokaci ya tafi yasashi jan tsaki sannan ya shiga bayan mota ya zauna aka jashi inda zuciyarsa ke wani irin bugawa da qarfin gaske kamar kar mb yayi masa maganarta haka nan kuma sai yaji abun na damunsa har ya dawo gida yana jin maganr na yawo cikin kwakwaluwarsa mai yasa ma naje wajensa?yayiwa kanshi tamabyar yana jan tsaki .” yana hawa sama bedroom dinshi ya nufa ya tsaya a bakin window dakinsa yayi shiru yana tunanin maganar mb gabadaya sai yaji duniya ta tsaya masa waje daya cak bai taba sani dan anyi masa maganar cikin jikinta abun zai tsaya masa arai har ya damesa ba ,wani irin tashin hankalin ya shiga qirjinsa na wani irin bugu “bai sonta amman abinda tayi masa yafi rashin son da baya mata ciwo "ya dauka zafi da ciwon rashin so da baya mata zai tsaya ne iya kanta kawai ashe ba iya kanta kadai zai tsaya ba har da dan cikinta “nonsense girl kawai yadda kikayi cikinki haka zaki raini abunki ki haifa I don’t care .” Yana tsaye yana tunani mami ta turo kofar bedroom dinsa ta shigo hannunta rike da cup din shayi da d’an qaramin tray yayinda idanunta ke kansa bai san ta shigo ba sakamakon zurfin da yayi cikin tunani “ta qarasa ta ajiye tray din hannunta akan table ta sake dawowa wajensa ta tsaya tana kiran sunansa “adamcy nah ! firgigib ya dawo haiyacinsa yana sauke wani zazzafan numfashi ya tsura mata ido itama idanunta yana kanshi tana nazarinsa “lafiya tunanin me kakeyi haka ?numfashi ya sauke da karfi yana tura hannuwansa duka cikin aljihunsa sannan ya girgiza mata kai yana yamutsa fuska alamun babu komai “okay ga shayi nan na kawo maka ka dauka ka sha “ahankali yaja qafafunsa ya isa inda ta ajiye tray ya d’auki cup din ya rike yana dubanta “sweetheart ina kikaje ne tun safe banji motsinki ba kuma na kira wayoyinki duk suna shiga bakya d’auka ?”yayi maganar kwayar idanunshi na kanta “ naje hospital”da sauri ya motso kuda daita yana kallonta a d’an tsorace “lafiya ina Ke miki ciwo ?mai yasa kike je ke kad’ai baki tasheni ba ?yayi mata tmbyr ajere cike da shiga tashin hankali “lafiya ta lau adamcy naje wajen auta ne ta sauka lafiya ta samu d’a namiji “wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke “na tsaya ne sai da’ aka gyara bby da mamansa sannna na dawo .” Numfashi ya sauke fuskarsa yana bayyanar da wani sihirtaccen farinciki take maryam tazo ransa da sauri ya kawar daita yana cewa “masha allah auta ta zama uwa “sosai kuwa sauran kai ma ka zama uba dan nan kusa maryam zata haihu gefen bakinsa ya kamo yana cizawa ahankali ahankali batare da yace mata komai ba “Allah ya rabata da cikin lafiya !”shiru yayi yaki cewa komai ta riko hannunsa ta zaunar dashi akan gado itama ta zauna a gefensa tana dubansa kamar zatai kuka “adamcy na rokeka ka yafewa maryam wallahi rayuwarta na bani tausayi duban mami yayi yana kankance ido “wato shi ba abun tausayi bane data cucesa sai itace abar tausayi ? yayi maganar acikin ransa “ni mahaifiyarka ce ina neman alfarma ko sau d’aya ne ka yiwa maryam addaur sauka lafiya wallahi tana cikin wani hali likitoci ma sunce da kyar zata iya haihuwa da kanka runtse idanunshi yayi kawai batare da yace komai ba kusan mintuna shabiyar tana jiran yayi magana amman yaki cewa uffan “shikenan tunda baza kace komai ba ni zan koma hospital “.ta mike ta nufi kofar fita “bari nazo muje tare bata juyo ba haka zalika bata kulasa ba sakamakon nauyin da zuciyarta tayi .” Washegari Ahankali maryama ta tashi tana mika da salati tare da rufe bakinta sakamakon hammar data kamata kai tsare bayi ta fad’a tayi wanka ta fito tasa kaya zuwa wani had’ad’den doguwar riga blue da ratsin yellow tayi rolling kanta da qaramin mayafi yellow ta shafa powder kawai da white lips duk da ba wani kwaliya tayi ba amman she look attractive tayi kyau sosai ta feshe ilahirin jikinta da turare ta qarasa inda takalmanta suke ta sanya flat haif shoe ta fito inda ta iske umma a falo tana ajiye kular abincin akan qaramin table da alamun duk ita tayi aikin gidan dan ga koina nan fess ta qarasa inda take ta durkusa har kasa cike da girmamawa ta gaisheta”ina kwana ummah ?kin tashi lafiya maryama ?alhamd umma “har kin shirya zuwa aiki ?eh umma na shirya sannu da aikin “yauwa maryama .mai yasa baki tasheni nayi ba ? ta fad’a tana tsura mata ido “numfashi umma ta sauke tana dubanta itama “ lafiya umma ko shigata batayi bane naje na canza ?Aa shigarki tayi kinyi min kyau né sosai fiyye da lokutan baya “murmushi maryama tayi tace “na gode sosai umma zauna kici abinci atare suka zauna umma ta zuba mata abinci ta fara ci a natse tana duba lokacj bayan ta gama ci tayi mata sallama ta fita gurin aunty ta shiga ta gaisheta tace “aunty zan fita aiki aunty tace daita “tô pricess sai kin dawo allah ya tsare.” ta fito tana ma aunty bye bye itama aunty daga mata hannu tayi cike da farinciki.” Ahankali take d’aga qafafuwanta hannunta rike da file ta nufi office din ATA hankali take tafiya tana tuna maganganunsa na jiya “idan zakizo aiki karki zo min da wannan package din Kiyi shiri kamar kowani ma’aikaci ta furzar da numfashi tana rausayar da kwayar idanunta saboda sanin cewar ba irin shiri su tayi ba ta dai sauya daga nata shirin dan gsky bazata iya shigar suit da wondo ba da wannan tunanin ta qarasa jikin glass door tayi knowking tare da neman izinin shiga daga can bangaren aka bata umarnin shiga .”cike da sanyin jiki ta tura kofar ta shiga yana zaune akan kujera ta tsaya a gabansa tana kallon kasa ya bar abinda yake ya d’ago tsumammun idanunshi ya tsura mata yana kallonta cike da tsantsar qauna ,shigar tayi masa kyau sosai dan daman shi yana mugun son yaga doguwar mace cikin shigar dogayen kaya but yanayin aikinsu kowa shigar suit yake kusan minti shabiyar yana kallonta kafin a hankali ya d’auke kwayar idanushi .” Muryarta a hankali ta fito “good morning sir ! bai amsa ba ya nuna mata wurin zama “ki zauna jiki a sanyaye taja kujerar dake fuskarsa baya kad’an ta zauna a hankali tamkar kazar da Kwai ya fashewa aciki yayinda zuciyarta ke wani irin rawa shi kuwa gabadaya hankalinsa da natsuwarsa suna kanta amman bazaka ta’ba iya ganewa ba stil kuma idanunshi na Kan file din hannunsa .itama haka nan ta tsinci kanta da kallonsa kyakkyawan gaske ne kuma fari ne tas tmkr balarabe yana da idanu masu dan girma da dogon hanci mr ATA iyakar haduwa ya gama haduwa sosai ajin farko yana da tsayi da fadin qirji yana da saje zuwa rabin fuskarsa sai gashin bakinshi daya zagaye gemunshi gashi dogo mara kiba sai dai ya dan fita tsayi da kad’an ”. Shiru har tsawon mintuna ashirin bata ce uffan ba “ko zamu iya yin maganar aiki dan a tunani shi ya kawoki ba wai tsayawa kallona ba ? tai saurin d’auke idanunta akansa ta sunkuyar kasa saboda tsananin kunyar data mamayeta ahankali ta kamo yatsun hannunta tana wasa dashi “zamuyi aiki ne akan wani project kuma ina son kece zakiyi .”yayi mgnr yana dago kwayar idanunshi ya zuba mata adaidai lokacin da itama ta d’ago nata kwayar idanun nan take idanunsu ya tsarke cikin juna wani abu suka ji ya tsarga masu alokacin daya yana bin jijiyoyin jikinsu barin ma ata wanda taji tamkar ana fizgar ransa ne .” A natse ta gyada masa kanta alamun ta gamsu cigaba da kallonta yayi tare da yi mata bayanin yadda yake son aikin ya kasance still kwayar idanu shi na cikin nata dole so yake ya dasa qaunarsa cikn zuciyarta domin ta hakan ne kawai zai samu saukin fahimtar daita sirrin dake ransa .”ya mike tsaye daga Kan kujerarsa ya d’auki system dinsa ya zagayo zuwa inda take zaune , ya zagayeta da hannunwansa duka yana nuna mata irin aikin da yake bukata yana nuna mata yana shakar numfashinta yayinda kamshi turarensa ya dinga sakata jin mummunar fad’uwar gaba mai karfi .” ya dauki tsawon lokaci suna haka kafin daga bisani ya ajiye system a gabanta ya zuba hannuwansa ciki aljihu “ina fatan kin fahimci abinda nake bukata ?In sha allahu zanyi aiki mai kyau zan kwantar da hankali nayi maka abinda kake bukata” da kyau ya fad’a ya dauki file yana dubawa muryarta na rawa tace “sir ko zan iya tafiya ?da hannunsa yayi mata alamar zata wucewa ta mike tsaye da kyar ta wuce tana mamakin hali irin nasa tunda take bata ganin mutun irinsa ba mai jin kai ,mulki da nuna isa ko da yake shi din mai tarin kudi ne kudi kuma babu abinda basa saka mutu .” Jiki a sanyaye ta koma office ta soma aikin da sectary ta bata bata wani dauki lokaci ba ta kammala ta kai mata ta dawo office byn Kmr minti goma ata yasa aka kira ta shigo da sallama ta tsaya cike da girmamawa tace “sir gani ! “set !ya fada yana kokarin bude system sannan ya fara magana ina bukatar fresh design na kamfanin wanda yafi AGC kuma ana bukatarsa ne cikin kwana daya kacal d’an haka sai ki shirya aikinsa daga yanzu “amman sir ko zai zama kwana biyu saboda na samu natsuwar yinsa akan tsari ?”no ! ya fad’a tare da tashi tsaye ya fice daga office din ya barta zaune .” ta juya da sauri tana bin bayansa da kallo yana tafiya a natse hannunsa daya cikin aljihunsa ,goshinta ta dafe “wannan wani irin mutun ne sam baya tsayawa yaji raayin mutun babu yadda ta iya haka ta mike ta fito ta koma office ta fara shirin aiki.” Tana zaune a office tayi concentrate sosai akan aikinta ya shigo ya tsaya akanta yana qare mata kallo kamshin daddan turarensa ne yasa ta d’ago kwayar idanunta ganishi tayi tsaye rungume da hannunwansa duka a qirji yana kallonta da tsumammun idanunshi shiru tai tana mamakin irin kallon da yake mata, fahimta yayi zata iya fassara kallonsa gareta yasa cike da sanyin jiki ya soma magana “har zuwa wani lokaci zaki kammala da wannna aikin? shiru tayi kawai tana dubansa na second biyu sannan tace “sir ina Kan kokarin yi”Kinsan dai na fad’a miki akwana daya ake bukata daga yanzu zuwa gobe da safe kenan “na sani sir zanyi qoqari in sha allahu na kammala yanzu haka ma nayi nisa so..” bai tsaya jin mai zatace ba ya fita ya barta bude da baki .”byn Kmr awa daya ya sake shigowa ya kai hannu ya d’auki makeken takadar zanenta yana dubawa ta dan kallesa ta dauke kanta tana rausayar da kwayar idanunta Kan zanen da take ji yayi kamar ya zube ajikinta ya rungumeta tsam ajikinsa yana mugun qaunar kallonta . can ya ajiye takardar ya maida kansa ga kallonta idanunta na Kan takadar zane har guda biyu “wannan zanen bai min ba gasky .” ya fad’a a tsawa ce.” ta dago daga abinda take tare da mikewa tsaye tana kallon farar takardar dake Kan table “a haka ne kike cika baki kin iya har da zaa yi alfahari dake this is totally nonsense “ ya fad’a yana jan tsaki .”sir a naka ganin zaka iya ganin kamar bai yi ba, amman mai zai hana ka bari na kammala tukun sai kasan matsayin da zaka bashi “nace abu bai min ba kina agurment dani ?yayi mgnr adaidai lokacin da sectary dinsa ta qaraso ta tsaya a bakin kofa cikin tsananin tashin hankali.”sir wannan ai ba argument bane bayani nayi maka sai magana ta gaba ai sai daka tabbatar da kwarewata kafin kasa a nemo ni kuma ina tabbatar maka babu kamfanin da zaa kai zanena su kushe suce bai yi ba ,duk wanda kaga ya kushe zanena to hassada ce .” ta fad’a tana kallon cikin kwayar idanunshi kallo daya zaka mata ka fahimci ranta a ‘bace yake “ taya na kwantar da hankalina domin nayi maka abinda ya dace amman tun ban kammala ba ka fara zariya kana kushe min aiki amman idan kana ganin akwai wanda zai maka fiyye da nawa a kamfanin nan kana iya bashi yayi maka ko da yake babu wanda zai iya shiyasa ka..”hussein maryama! taji an kira sunanta bata juya ba dan tasan ko wacece “how dare you argument with sir ? “No ma ba argument bane ina dai fad’a masa abinda ya zamo gaskiya ne kawai taya tun ban qare aiki ba yazo ya tsaya min yace bai yi masa kyau ba this is totally nonsense .” ta fad’a tana hura masa hanci qirjinsa ne yayi wani irin bugawa da karfin gaske ya dinga jin kamar ana tsira masa allura a duk wata jijiya dake sansar jikinsa “tunda ya kafa mata tsumammun idanunshi bai dauke ba har sanda ta dasa aya gabadaya tsoro tattare da matsanancin firgici ya kama sectary dan bata ta’ba ganin wanda yayiwa sir haka ba yana magana ana maida masa cikin fad’a wannan shine karo na farko “kallo biyu ma baka isa kayi masa ba bare jayayya ta magana dashi .office din ya dauki shiru baka jin motsin komai sai na bugun zuciyar mutun uku mr ata , some da maryama “shikenan ki cigaba zanga karshenki ya fad’a yana kokarin juyawa tace “sir ina ganin ma zan wuce gida yanzu dan akwai abinda zanyi .”da sauri ya juyo yana dubanta a tsanake Kmr zai cinyeta,in sha allahu zan kammala zuwa gobe, sannan ka rike min takardata ko zan iya kar’ba? shiru ne ya biyo baya, ganin hk yasa maryama ta kwace takadarta daya rike yake kokarin fita dashi ta saka cikin jaka ta ra’ba ta gefensa ta kama gabanta ta barshi tsaye da mamakinta har ta kai bakin kofar fita ta tsaya batare data juyo ba “karka damu sir I wil make sure a submit the design tomorrow by 7 dot .”ta wuce ta barshi tsaye yabi bayanta da kallo yana jin wani irin quna lallai akwai aiki agabansa ya fad’a acikin zuciyarsa sectary ta matso kusa dashi “sir kayi hakuri I will talk to her zata canja lumshe idanu kawai yayi ya koma zuwa office dinsa wani zufa na karyo masa 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 8 Mutuwar tsaye mr ata yayi a wajen yana cigaba da kallon  hanyar da maryama tabi ,duk yadda yaso ya kai ga son motsa sansar jikinsa ko ya  bar office  din zuwa nasa ko ya tsaidaita amman ya kasa  saboda  tsananin firgicin abinda tayi masa . "hakika ya yarda ya kuma amince wa zuciyrasa ya sadaukar wani mummunar abu na shirin faruwa dashi ,ko kuma yace alqadarinsa yazo qarshe akan maryama ." soyayyarta da yake tason boye mata take son lallai sai ya fito daita sarari kowa acikin ma'aikatar ya san da zamanta wanda shi sam babu tsarin haka a ra'ayinsa yafi son sai ya shigar da soyayyarsa cikin zuciyarta ta yadda  itama zata kamu da tsananin soyayyarsa sannan ma duk abinda zai faru ya faru ." ji yake kamar yayi kukan abinda tayi masa a yanzu a gaban some. sosai zuciyrasa ke masa zafi da qunci gashi baya son tozartata sannan baya son ta janyo masa raini a wajen sauran ma'aikatansa ."kusa dashi some ta matso kad'an tace "sir kayi hakuri dan Allah "wani zazzafan numfashi ya sauke tare da naunayen ajiyar zuciya sannan muryarsa a tsarke ta fito tamkar mai koyon magana yace "karki bari maryama ta wuce gida kiyi maza ki  tsaidaita   lallai ki dawo tare daita ". some tayi matukar jin mamakin abinda ya fito daga bakinsa dan a tunaninta kalmar dakatarwa ce zata fito daga bakinsa amman sai  taji sa'banin haka ,dan haka bata  tsaya cigaba da jin mamakinsa ba cike da hanzari ta furta "okay sir sannan  ta fice da sauri tamkar zata hantsila yayinda maryama tuni ta sauka qasan ma'aikata tana  d'aga qafafunta a natse sai dai kallo d'aya zaka mata ka fahimci ranta a matukar 'bace yake dan wani irin tafasa zuciyarta ke yi."      ahankali tasa kai ta shiga cikin ma'aikatan dake  qoqarin fita daga cikin ma'aikatar sai ga some ta sauko tana ihun kiran sunanta "maryma! mryma !! sarai maryama ta jita amman tayi mata banza taki juyowa bare ma tayi tunanin zata tsaya ta saurareta kanta a kasa ta qarasa ficewa "securities karku bari yarinyar ce mai doguwar riga ta fita ku tsaidaita min ku tsaidaita !!sai dai ina tuni koda suka je tsaidaita tuni maryama ta tsaida mai adaidaita ta shige tana bashi umarnin su wuce ." cikin tsanani tashin hankali some ta rike kugunta tana kallon bayan motar da maryama ta shiga yayinda hankalinta na qara tashi dan bata san yadda zata fuskanci mr ata ba ."tsabar mamakin maryama yaki barin zuciyarta bata san rashin mutuncinta har ya kai haka ba ,mr ata din zata dinga sa'insa dashi."? "Mai take taka dashi ?shiru tayi na second biyu kafin daga bisani ta girgiza kai ta fara tana zance zuci "anya ma kuwa babu wata a qasa ?sosai ta dinga tariyo irin kallon da mr ata din yake bin maryama din dashi  a d'an tsakankanin wannan lokacin  saurin kawar da tunaninta tayi domin tana jin hakan ba mai yuwa bane mr ata bazai ta'ba kamuwa da son maryama ba, wasu irin mata ne bai gani ba a rayuwarsa, bai kamu da soyayarsu ba sai wata maryama ." bangaren mr ata kuwa cikin tsantsar 'bacin rai ya nufi office dinsa gabdaya duniya ta chakud'e masa waje d'aya jira kawai yake some ta dawo masa da maryama ya samu yayi mata ko mari d'aya ne  ya d'an huce abinda tayi masa zai d'auki komai amman ban da raini .  ahankali ya fara zariya acikin office din kwakwaluwarsa na sake tariyo masa magan ganun mryma sosai zuciyrsa ta dinga motsawa ." da sauri some ta biyo bayansa zuwa office dinsa kamar wacce aka jefo haka ta shiga office din  cikin tsananin tashin hankali ta kame nisa kad'an dashi tana had'e hannuwanta waje d'aya yayinda zuciyarta ke cike  da matsanancin tsoro da fargaba ,magana take son yi amman ta rasa ta inda zata fara dan tasan  shi kamar yunwar cikinta kad'an daga halinsa sai ya huce akanta." "ina ma hakan zai faru da zai fiyye mata sauki akan action din da zai iya d'auka dan tasan ita kanta ba tsira zatayi ba tunda fushinsa ba iya kan wanda yayi laifi kad'ai yake tsayawa ba ."zariya ya cigaba da yi tamkar wanda yayiwa sarki karya yana sake aunawa kwakwaluwarsa maganr mryama .daga kalmominta ya gane komai fa ya sauya agaresa yanzu ne zai gane shi din ba komai bane dan bai isa ya dakatar daita aiki ba kamar yadda ya saba yiwa sauran worker's dinsa  sai daí bazai barta haka batare daya hukuntata ba dan dole ma ya ganar daita kurenta ko dan gaba anya kuwa adam zaka iya d'aukar mataki akan maryama "?yayiwa kanshi tamabyar yana mai juyowa." cak ya tsaya sakamakon ganin some tsaye a bayansa dan bai san da shigowarta ba aikuwa ya  kafeta da tsumammun idanunshi  tamkar itace tayi masa laifi , haka nan taji gabanta yayi wani irin mummunar fad'uwa da sauri ta soma magana  cike da in inna "sir.."!sir !!  kayi hakuri ban samu damar tsaidaita ba amman ka barta dani  hakika zan bari tayi datasani abinda tayi maka , ina ganin ma wannan shine karonta na qarshe da zata tako cikin ma'aikatan nan da sunan aiki ,dan ko zamu d'auki komai bazamu d'auki wulakancinta ba we can't take it any more cikin tashin hankali da tsoro take magana ." wani banzan kallo yayi mata mai tattare da jin tashin hankali mara misaltuwa wanda yasa take some tayi shiru cike da girmamawa tana dubansa ". da sanyin jiki yake qarasowa inda take tsaye hannuwansa duka ya zura cikin aljihunsa wondonsa yana qare mata kallo atsanake  wanda shi a zahiri ba ita yake kallo ba fuskar maryama ce ke masa yawo acikin kwayar idanunshi ."kusan minti goma ya d'auka  yana kallonta sannan yaja wani dogon tsaki lokacin daya fahimci halin daya shiga ya  koma mazauninsa ya zauna yana sauke wani wahallalen numfashi sannan  a natse ya d'auki wani file ya rike kawai ba dan yin aiki akansa ba, gabad'aya ya rasa me zai yi ya huce  "sir kayi hakuri  zan rubuta mata takardar dakatarwa? ta fad'a tare da juyawa ta nufi kofar fita da sauri "wa ya baki damar aikata hakan ?."ta jiyo sautin muryarsa cikin tsananin fushi .cak ta tsaya tare da juyowa ta zuba masa idanunta tana mamakin jin abinda ya fito daga bakinsa ,sai dai  idanunshi na kan kallon file din dake rike a hannunsa ,sam  bazakace shine  mutumin da yayi maganar ba ". ta qara taku biyu ta tsaya  gabansa cike da girmamawa tace "amman sir kana ganin ya dace abarta ta cigaba da aiki damu alhalin bata cancata ba ".?oh yanzu ne kikasan bata cancata ba ?yayi mata tambayar a wulakance tare da d'ago kanshi  ya tsura mata ido  "só .."sorry sir bansan mugun halinta ya kai haka bane shi yasa na .." "enough !ya furta a tsawace yana d'aga mata hannu "ke kinfi kowa  sanin  ko ni waye ba'a sani haka zalika ba hanani idan nayi niyyar dakatar daita ba sai kince  ba ". yana gama fad'ar haka yace "leave my office! da sauri ta juya tana cewa "okay sir. " sorry sir !ta  fice."wani dogon tsaki ya sake ja tare da ajiye file din hannunsa ya kai hannunsa   daidai habarsa ya rike yana ciza lip's dinsa da karfi ." shiru yana zaune yana sake sake can yaja tsaki tare da sake mikewa yana zagaye office din "bai ka mata nã bar maryama haka ba dole ne na nuna mata kalata domin na lura yarinyar bata da tsoro shirunsa da qarfafan idanunshi basa firgitata ya kamata na shigar da tsorona cikin zuciyarta kai da kake bukatar ta soka idan ka shigar da tsoronka sai ya kenan ."?mr ata yayi shiru a tsaye kamar gunki  yana nazari da tunanin abinda zai yi sai ga d'aya daga cikin wayoyinsa ya d'auki sauti a natse ya juya  yasa hannu ya d'auki wayar dake ringing ya soma magana cikin had'addden turancinsa "No it  will be possible zuwa gobe zaku samu  ok ba damuwa."  yana gama fad'ar haka kashe wayar ya  ajiye wayar ya cigaba da tunanin maryama ."yanzu me zai faru idan yarinyar nan batayi aikin nan gobe ba ?"yayiwa kanshi tmbyr hannu ya kai goshinsa yana murzawa ahankali "adamcy ka natsu ka bar yarinyar nan tayi aikinta kai ma abinda kayi baka kyauta ba sam sam bai dace ba ,dole ka tunzura zuciyar maryama ya dace ka barta tayi aikinta ."numfashi ya sauke yayi taku biyu ya zube akan kujera yana kallon saman office din wani  murmushi dole ya bayyana akan fuskarsa yana cewa zuciyarsa "duk duniya ke kad'ai ce macen da zata kawowa adam rainin hankali ya barta ta kwana lafiya ." A matukar gajiye maryama ta qarasa gida , ga tarin gajiya ga 'bacin ran mr ata  bata iske umma a parlour'n ba sai dai taji  alamu  tana kitchen dan haka kai tsaye d'akinta na bangaren  umma ta shiga ta ajiye jakar aikinta tana sauke numfashi sannan ta shiga bayi ta dauro alwala ta fito ta gabatar da sallah la'asar byn ta idar ta fito zuwa parlour inda ta iske umma zaune tana gyara efo,ta samu guri ta  zauna acikin daya daga cikin kujerun parlour'n tare da yi mata sannu da gida "umma ta amsa cike da kulawa maryama ta  yi  shiru gbdy ta kasa yin komai hatta aikin da ta kan taya umma idan tana gida  bata yi yunkurin yi ba bare wani aikin mr ata wanda take jin a yanzu bata da lokacinsa." umma ta kalleta a tsanake tana nazarinta sai dai bata ce mata komai ba yayinda  maryama  ke kukan zuci  zuciyarta na mata zafi da qunci. gashi bata da damar nunawa saboda yanzu ne umma zata fita shiga tashin hankali shiyasa tayita danne quncinta ita kad'ai." ganin idan ta cigaba da zaman falon umma zata fahimci damuwarta dan har ta fara tambayarta da kwayar idanunta yasa ta mike ta koma d'aki ta kwanta  tana danne damuwarta batayi cikakken minti goma ba umma ta kirata ta fito jikinta a sanyaye ta tsaya tmkr wata mara lafiya  "lafiyarki kuwa tunda kika dawo na ganki wani iri meke faruwa dake ?"ahankali maryama ta nuna wa umma bata  da damuwar komai yanayin aiki ne "amman shine zaki shige d'aki ki zauna   ke kad'ai ga "? ba zama nayi ba na d'an kwanta ne ,"kwanciya adaidai wannna lokacin da magriba ta karato ?shiru maryama tayi dan yanzu kam bata da abun cewa ba umma ta tsura mata ido kafin ta cigaba da magana "ni nasan kina da damuwa yau kina dai son boye min ne ." "Allah umma babu wata damuwa kawai dai yanayin aiki ne babu dadi ta fad'a tana zama kusa daita umma ta mike ta shige kitchen batare da tace mata komai ba dan tasan lallai akwai abinda ke damunta maryama umma ta fito rike da wata roba ta cigaba da aikinta yayinda maryama ta dan saki ranta kad'an tasa hannu suka cigaba da aikin tare da umma tun umma na saka mata ido domin son sanin damuwar maryama har ta sake domin dai ta fahimci babu komai din yanayin aikin ne kamar yadda ta furta abinda umma batasani ba shine kowace second da dare ke karatowa tashin hankali ga maryama domin kuwa damuwarta qaruwa sukeyi duk lokacin data tuna yanayin data  baro mr ata da yanayin tashin hankalin some ta biyo dashi sai taji zuciyarta ta buga da qarfi .sai hawaye ya cika idanunta da sauri take dannesu ." Hannunta ta cire ta kwantar da kanta kan hannun kujera ta shiga duniyar tunani had'uwarta da mr ata gobe shi yafi komai gigitata matukar tsoronsa take ji bata san yaake take samun kwarin gwiawar musayar yawu dashi ba,anya kuwa zaki aiki gobe ?"tayiwa kanta tmbyr "no bazan je aiki gobe ba gara nayi zamana   "to me ke nan kikayi ?ai kin sake qarawa kanki sabon laifi kiyi qoqarin ki qarasa masa aikinsa idan Allah ya taimakeki kafin gobe zai  huce kai maryama karki je wannan mutumin bashi da kirki sai ya wulakantaki " zuciyarta ta gargadeta mikewa tayi tsam ta shiga d'akinta ta shig toilet ta kunnawa kanta ruwa tana qoqarin jan numfashi da karfafa zuciyarta karta yankewa hukunci kin zuwa aiki gobe dole itace qarama kuma dole itace zatayi hakuri da duk wani abinda zai yi domin ta samu damar cigaba da aikinta cikin salama ." Karfe shida daidai  ya mike ya soma tattara abubuwan amfaninsa ya fito domin wucewa gida Bayan sallar isha' i bayan yayi wanka ya  sanya gajeren wondo da farar riga ya kwashi  wayoyin kasuwancinsa guda biyu ya  fito zuwa parlour qasa qafafunsa sanye cikin wasu  hadadden silipas farare sol ga qamshin turarensa red na tashi ta koina a sansar ajikinsa kai tsaye dinnig ya nufa ya ja kujera baya kad'an ya zauna yana  daddana wayarsa  daya . yana  zaune saman dining dayar wayarsa  ta soma ringing ya d'auka ya duba yaga mai kiran  mutanen da suka bashi aiki ne dan hk  ya manna wayar a kunnensa tare da yin shiru yana sauraran mai magana "."ai nace maka it will be possible tomorrow zuwa 11 am haka I think komai yayi ready okay yana gama fad'ar haka yayi discounting din kiran ya soma neman  layin maryama kira biyu yayi mata bata d'aga ba har zai hakura dan bai saba 'bata lokacinsa akan kira ba da zarar yayi kira d'aya baa d'auka ba shikenan zai hakura sai dai a biyasa ." Amman wannan karon sai ya tsinci kanshi da kasa hakuri ya cigaba da kiranta ai a karo  na hud'u ne ta dauka batare da sanin ko shine mai kiran ba"Slm alaikum ta furta cikin sanyayyar muryarta mai matukar sanyi da ratsa sansar jiki "shiru yayi yana jin yadda sautin muryarta ke saka bugun zuciyarsa na qaruwa fiyye da kaida yayinda kowace jijiya dake  jikinsa ta natsu tana amsar sakonni daga muryarta wani irin shauki soyayyarta ne ke fizgarshi  bai san sanda ya kai hannusansa daya daidai saitin qirjinsa ya fara shafawa ba daga can bangarenta ya sake jiyo sautin muryarta "hello wake magana  ?ta sake furta muryarta cike da rauni hannunsa daya ya cire daga qirjinsa ya kai daidai tsakankanin dogon hanshinsa zuwa goshinsa sai da ta sake maimaita hello sannna ya fixgo magana da kyar yace "hello !sai kuma yayi shiru yana jin wani irin mummunar faduwar gaba ". "An kira mutun kuma anyi shiru dan Allah wake magana ina son na kwanta  bacci ." sauri ware idanunshi yayi sosai tamkar tana gabanshi "wato ma ba aikinsa bane agabanta bacci zatayi? ahankali ya kalli agogon wayarsa yanzu tara zata buga "idan mutun bazai yi magana ba ni gsky zan kashe wayata."  ya lumshe idanunshi yana furzar da iska mai zafi yayinda sonta ke sake huda zuciyarsa dama gangar jikinsa  tana cikin haka sai ga umma tace "ke kuma da waye ?"wallahi umma kirana akayi  tun dazu na d'auki kiran amamn tun daga hello basake cewa komai ba" muga number ko irin daya ce da wacce ake kirana ayi shiru." maryama ta sauke wayar a kunnenta tare da katse kiran yayinda umma ta qarasa inda wayarta take ta dauko ta dawo kusa daita ta mika mata  wayar "umma ba number daya bace ."to Allah ya kyauta amman babu dadi a dinga kiran mutun ayi shiru ni yanzu ma yanke shawarar bazan sake daukar kiran layin ba koma Kiyi min blooking din layin na huta inji cewar ummah "uhm umma ki barshi kawai idan mai shi ya gaji ya daina kiranki tana rufe baki wani kiran ya sake shigowa wayar maryama  the same number daaka kirata ,da kamar bazata dauka ba sai kuma tayi tunanin ta dauka idan baa yi magana ba ta kashe wayar gabad'aya dan haka ta dauka tare da sallama sannan tace hello wai wake magana ne ?" A zafafe yace "zakice baki gane mai magana ba ?"ni  gsky ban gane mai magana ba hassalima ban san number ba bare muryar mai magana "okay kina magana da mr ata "what !? ta fad'a tare da zaro ido waje jikinta na d'aukar rawa  daga haka bata sake cewa komai ba ta katse kiran jikinta na wani irin rawa "tabbas muryarsa ne" shikenan na rasa aikina inna lillahi wa inna ilaihi rajiun  umma ta matso kusa daita ta zauna akan hannun kujerar da take zaune  tana tambayarta "wani aikin zaki rasa ?cikin kuka ta girgiza mata kai tana saka hannu ta rufe bakinta saboda wani kukan da yake sake kufce mata. "Ashe  maryama  akwai damuwar da zaki kasa fad'a min ?tayi shiru tana kuka kafin ahankali taji shigowar sako wayarta nan jikinta ya sake daukar rawa ta sake tabbatarwa kanta sakon dakatarwa ce "shikenan na rasa aikina ".shine kawai abinda ta dinga  maimatawa a fili cikin kankanin sakanni idanunta suka kada suka koma jazur ta dinga fidda huci " wani bala'in tausayin maryama din ya mamaye umma , "me kikayi  har aka dakatar dake aiki ?shiru maryama ba magana sai kuka "ni daman tun da kika dawo na fahimci kina tattare da damuwa amman kikace babu komai kinfi son kiyita boye  damuwa a zuciyarki tana cutar dake kina tunanin  boye damuwar shi zai miki maganin halin da kike cikine?" cikin  murayar kuka ta shiga fad'awa umma abinda ya faru shiru umma tayi tana sauraronta har ta dasa aya umma  tace "maryama baki kyuata ba ya dace kisan yadda zaki masa magana duk da nasan kureki yayi ."wallahi umma kureni yayi sam mr ata bai da mutunci ni bansan sanda yana fad'a ina fad'a ba "amamn tunda a qarqashin ikonsa kike dole sai kinbi dokarsa sannan zaki zauna lafiya nan dai umma tayi mata fada sosai tare da kwantar mata da hankali dan bata son tana  yawan shiga damuwa da tunani saboda ba wai ta gama dawowa normal bane  da kyar ta  samu maryama tayi shiru ta share hawayenta  tace ta bata wayar ta duba taga sakon daaka turo  mata." "A'a umma karki bude kawai ni nasan babu abinda zai saka mr ata kirana adaidai wannan lokacin ko ganin sakon madam some sai dan dakatar dani "ni umma miko min charbinki kawai na fara ja  ko tunani  da damuwa zasu barni  ta qarasa mgnr tana sake furta kalmar "Inna lillahi wa inna ilaihir raji un, tana hadawa da salatin Annabi da istigifar "maryama ki natsu  in sha allahu ba abinda kike tunani bane Allah yana sane dake kuma zai kawo miki dauki bani wayar na duba jiki a sanyaye ta mikawa umma wayar  ta amsa ta shiga inbox dinta  umma ta fara karanta sokon a fili  "ki tabbatar da kin zo da aikin da muka baki Gobe karfe tara daidai wani irin juyowa maryama tayi ta fuskanci umma hawaye na bin kuncinta ." Kallon kallo suka shiga yiwa juna "kingani ba duk da abinda kikayi masa amman har yanzu suna bukatarki a ma'aikatan su lumshe seyx eyes dinta tayi tana godewa allah da ba dakatar daita sukayi ba sako na farko umma ta karanta "ki dauki kiran mr ata magana ce akan desing's din daaka baki aiki shine sakon some dayafi komai daga mata hankali naunayen ajiyar zuciya ta sauke " yanzu sai ki tashi kije ki fara abinda ake bukata daga gareki "wallahi ni yanzu duk jikina a sanyayye yake akan aikin baa wa mr ata gwaninta komai kayi baka iya ba komai bai masa ba wallahi umma bansan ta ina zan fara ba ." " haka zaki karfafa zuciyarki ki tashi kije ki fara sosai umma ta dinga karfafa mata gwiwa har  ta samu natsuwa da jin zata iya masa fiyye da abinda yake bukata daga gareta ."ahankali ta mike ta shiga dakinta taja kujera ta zauan ta fito da kayan aikinta d'auki farar takardar data fara zanen tana duba zanen da yace bai masa ba zanen yayi kyau sosai tana cikin tunanin yadda zata kawo wani sauyi akan zanen ya sake  kiranta  jiki a sanyaye ta d'aga cike da sanyi muryar tace " barka da dare sir ?you are very stupid dake da  gaisuwarki".shiru tayi hankalinta na sake tashi "ni zaki katsewa kira ?muryata nã rawa ta soma bashi hakuri ai kuwa hakan ya bawa mr ata damar zuba  mata ruwan matseefa." Aiko  hanakalinta yay mugun mugun   tashi gabanta ya dinga  dukan tara tara cike da jin tashin hankali tace "nifa sir bana son fad'a kabi komai ahankali tunda kace tara ka bari taran gobe tayi mana idan banyi abinda kake bukata ba sai ka dauki mataki akai ".daga can inda yake zaune ya gyara zama tare da motsa bakinsa da niyyar sake mata wani sabon rashin mutunci  tunin maryama  ta kashe wayarta gabad'aya ta zuba tagumi da hannuwanta duka  tana mai runtse idanunta wayar ya cire a kunnensa yaga dip alamun ta kashe ya sake kira yaji swichoff Tsaki yaja yasan zata rina ga rashin kunya ga tsoro wanda shine abinda yafi bukata tagani atattare daita Ata nã zaune  yana tunanin had'uwarsu da maryama Gobe kamar ance ya d'ago kwayar idashin kawai yaga fitowar mutun daga kitchen ." Tsumammun idanunshi ya ware akanta maryam ce da  ritsetsen cikinta da  yayi  girma sosai tana d'aga kafafuwanta da kyar yayi mugun tsura mata ido yana    kallota  nan take  yaji qirjinsa na wani irin  bugawa da qarfi  "duk da  cikin jikinta yayi girma sosai sai dai cikin bai  sa  tayi wata kiba ba sai uban fari data qara da gajarcewa yayinda hannunta ke rike da plet wanda bai san ko meye aciki ba ,ahankali ta cigaba da tafiya da kyar irin tafiyar masu ciki ta samu waje opposite dinsa ta zauna  tana danne damuwarta dan ita kad'ai tasan irin damuwar da zuciyarta take ciki akanshi ,dan ta  dauka kiyayyar da yake mata zata tsaya ne a iya kanta a she har da cikin jikinta kiyayyar  zata shafa ta sunkuyar da kanta kasa tana danne hawayen daya cika kwarnin idanunta ta soma cin d'anwake  wanda shi har lokacin bai san ko meye acikin plet din ba  sakamakon tazarar dake tsakaninsu tsumammun idanunshi kawai ya zuba mata yana kallonta da cikin jikinta ." Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 9 Yadda mr ata ya tsurawa maryam kwayar idanunshi yana kallonta zaka d’auka zuciyarsa ta d’an saduda ne akanta ,sai dai azahirin gaskiya ba haka bane kawai tsabar mamaki ne cunkushe a zuciyarsa” wai d’ansa ko ‘yarsa ne kwance acikin matar da yake jin duk duniya bashi da abinda ya tsana sama daita tunda ta bar rayuwarsa ya d’an samu natsuwa da kwanciyar Allah a yanzu idan yace yaji dadin ganin fuskarta yayiwa Allah karya haka zalika ganin girman cikinta bai saka zuciyarsa jin komai aransa ba ko jin digon tausayinta ba sai ma jin haushi da bakinciki ganinta ne ke nunkuwa a kasan zuciyarsa yayinda zuciyarsa ke zafi da suya.” dogon tsaki yaja wanda yasa maryam tabar cin abinci da take ta d’ago kanta ta zuba masa ido dan ko bai fad’a ba tasan saboda ita yaja tsaki .”shiru tayi kawai tana faman sauke ajiyar zuciya .”fuskarshi babu walwala ya sauke kwayar idanunshi akanta alokacin da kiran gaggawa ya shigo wayarsa ya kai dubansa ga wayar ,d’aya daga cikin abokan kasuwan cinsa ne daga haka ya mike tsaye, a natse ya nufi hanyar fita waje dan gara tun wuri ya qara gaba kafin sweet heart tazo masa da batun yarinyar dan yasan dole zata masa maganarta wanda shi kuma abinda yafi tsana kenan .” Mikewarsa ya daidai da sake jefa zuciyar maryam cikin gagarumin tashin hankali juyawa tayi tabi bayansa da ido tana kallon yadda yake d’aga qafafunsa tamkar baya son taka qasa .” kallo d’aya zaka mata ka tabbatar da cewar bata cikin natsuwa da walwala da kwanciyar hankalinta dan tunda ta sauka hankalinta da natsuwar da kwayar idanunta babu abinda suke da muradin gani tamkarsa so take taga yadda reactions dinsa zai yi idan ya ganta d’auke da cikinsa ,sai dai kash a ganin farko yayi buris daita da cikin jikinta tamkar bai gansu ba ,ita kuwa burinta ta ganshi hakazalika babynsu taji dumin jikin mahaifinta duk da tasan abu ne mai matukar wahala ya basu wannan damar .” bata san tsananin qaunar da take masa ya zarta dukkanin tunaninta ba sai data d’aura kwayar idanunta akanshi yanzu . “ tunda taganshi taji komai ya dawo mata sabo ji tayi tamkar ada can bata ta’ba són shi ba a yanzu ne take son shi . numfashinta ya shiga sauka da sauri sauri sai ga hawaye sharr sun shiga turereniyar zubowa daga cikin kwarnin idanunta saboda rashin kulawar daya nuna mata ita da cikinsa ,gabad’aya taji gwaiwarta tayi sanyi wanda hakan ya sake tabbatar mata babu abinda zai canzasa daga ra’aayinsa ita da babynsa baza su ta’ba samun kulawa da soyayyarsa ba “me yasa bazata ciresa aranta ba tunda har qiyayyar ta kai haka ?”me yasa take son shi haka ?meye laifinta dan taso shi fiyye da komai a duniya ?”babban tashin hankalinta yanzu cikin jikinta wanda likitanta ya tabbatar mata bazata iya haifa da kanta ba ,yanzu shikenan idan ta rasa ranta wajen haifa masa baby bashi da asara babyn ce kawai zatayi rashin mahaifiya ya kamata maryama ki qarfafa zuciyarki ,ki manta dashi ki rayu ko dan abinda yake cikinki domin Ita kad’ai ce gantaki itace zata zama abokiyar adawa ga rayuwar adamcy” ko cikakken mintuna goma mr ata bai yi da fita ba sai ga mami ta fito da sauri ta qaraso inda take zaune tana kallon kofar fita had’e da kiran sunanta “maryam lafiya ?”meke damunki?”ta fad’a tare da zama kusa daita ta riko tafin hannunta cikin nata .”hawaye kawai take zubarwa saboda tasan me zai iya faruwa idan mami taji damuwarta ita kad’ai tasan yadda take jin cikin jikinta baqaramin tokare mata qirji da mara yayi ba “kiyi min magana maryam meke damunki ?still shiru tayi ta kasa cewa komai sai sheshekan kuka take “kun had’u da adamcy ne ?”ahankali ta gyad’a mata kai alamun “eh! “wani abu yayi miki ne kike kuka ?ta girgiza mata kai alamun babu “to kukan me kikeyi haka ?”still kai ta girgiza mata bugun zuciyarta na qaruwa .” shiru mami tayi tana rike da hannunta tana nazarinta “ki dinga tausayawa kanki maryam ,ki duba halin da kike ciki komai zai iya faruwa dake “ina tausayawa kaina mami bansan me yasa na kasa cire damuwar nan araina ba.” ta fad’a jikinta na d’aukar rawa “dan allah maryam ki ciresa gabad’aya aranki saboda muna tsananin bukatarki da abinda ke cikinki a raye “mami yaya baya sona baya son cikin da nake d’auke dashi na d’auka zai d’an sauko ko dan cikin jikina “shine ya fad’a miki haka ko kuwa hasashenki ne ya fad’a miki haka ?cike da sheshekan kuka tace “mami yanayinsa ne ya nuna min haka “ki rabu dashi ke dai kiyi fatan ki rabu da cikin lafiya “ta kalli mami ido cikin ido tace “mami ina ji ajikina mutuwa zanyi “gaban mami yayi wata irin fad’uwa tana sake damke hannunta cikin nata tace “in sha allahu mryam bazaki mutu yanzu ba kima cire wannan zance aranki nasiha da kwantar da hankali mami tayita mata tana karfafa mata gwiwa har taji zuciyarta ta d’an yi sanyi .” Cike da natsuwa mr ata ya dawo parlour’n yana cincin magani har lokacin maryam na zaune tare da mami inda mami ta tsiyaya mata sobo a cup ta mika mata ko kallon inda suke bai yi ba kai tsaye hanyar step ya nufa har yayi taku uku ya jiyo sautin muryar mami ta doke dodon kunnensa “adamcy !”cak yaja ya tsaya batare daya juyo ba, kusan second biyar yana tsaye har sai daya sake jiyo murya mami “kana jina fa ka wani tsaya ni zanzo na sameka ko me kake nufi ?”ahankali ya juyo ya zuba hannuwansa duka cikin aljihunsa ya soma takowa zuwa inda suke batare daya kalli inda mrym take zaune tana dubansa ba “ka samu waje ka zauna .”ta nuna masa opposite din kujerar da take zaune babu mutsu ya zauna yana duban yatsun hannunsa “. Parlour’n ya d’auki shiru baka jin motsin komai sai na tv da ac dake aiki acikinsa sai kuma saukar numfashin mrym dake fita da karfi tana kallonsa tana jin tsantsar soyayyarsa na sake hud’a zuciyarta bayan soyayyarsa da take ji har da tsananin shaawarsa kamar taje ta kwanta ajikinsa ta rungumesa tsam tsam ajikinta “adamcy baka ga maryam bane ?”uhm na ganta sweetheart !amman shine kayi uwar watsi daita ?“to me zanyi mata sweetheart ?”ni kake tmby me zaka mata ?”kai bakasan abinda zaka mata ba ?”mace na d’auke da cikinka tsawon wattani yau lafiya gobe babu amman ka ganta kayi kamar baka ganta ba ko bazaka ce mata komai ba ai ko dan cikinka dake jikinta ka …”no sweetheart ! yayi saurin katse mami cikin ‘bacin rai “ sai daya furzar da numfashi mai zafi kana ya cigaba da magana cikin zafin rai “ba cikina take dauke dashi ba sai dai cikinta “ya fad’a yana tsaida kallonsa ga maryam din “. maganarsa ta daki kunnuwan mrym sannan ta wuce har cikin zuciyarta wanda ya sake kunno mata damuwarta da take ta qoqarin dannewa acikin zuciyarta “bance ina son na haihu daita ba shiyasa bana bukatar wani ciki daga gareta wannan cikin ba nawa bane nãta ne har abada kar wanda ya sake dangantani da cikinta “sharrrr…”sai ga wasu hawaye masu zafi sun zubo mata akan kuncinta ahankali ta fara rera kuka mai ban tausayi fuskarshi ya daure sosai “ban san ma me yasa ta kwaso jiki tazo ba “kana hauka ne ?to wallahi bari kaji baka isa ka hana mrym zuwa inda muke ba dole mrym ta shigo cikin gidan nan “well tazo wannan ba damuwata bace da zuwanta da rashinsa duk d’aya ne a wajena maganganu marasa dadi ya dinga fad’awa mrym mami dai a qarshe tayi hakuri ta danne zuciyarta tasa masa ido batare data qara cewa komai ba amman adame take sosai game da lamarin adamcy mutun Kmr sheid’an bai da yafiya kuma abu baya wucewa a wajensa .” mrym ta sake kallonsa taga har lokacin ita yake kallo yana sake murtuke fuskasa byn ya gama ya mike ya nufi hanyar step yana cewa “sweetheart sai da safe .” Mami tayi masa banza tana qoqarin gogewa maryam hawaye . sauka maryam tayi daga kan kujerar da take zaune zata zauna kasa kan tayis mami tayi saurin rikota”a’a maryam muje d’akina taja hannunta suka nufi d’akinta tana rarrashinta ahankali mami ta zaunar daita akan gado tana shafa bayanta tana mata sannu amman ita bata wannan take ba kukan tausayin kanta kawai take da abinda Ke cikinta mami ta janyo pillow tasa mata abayanta tana sake rarrashinta sai data ga sautin kukanta ya ragu sannan ta fice daga d’akin zuwa na ata byn fitar mami maryam tayi kuka sosai tmkr ranta zai bar gangar jikinta .” Tana zauna shiru tana kallon saman d’akin kukan abinda ata yayi mata a yanzu ne ko kuma na tashin hankali da zata shiga anan gaba ne idan ta haihu take yi batasani ba ?tayi bitar maganganun ata tana son tayi placing dinsa a scale daidai da rashin daidai a iya fahimtarta tun suna yara tasan yana da mugun kafiya da muguwar zuciya sune ma manya flaws dinsa kuma har yanzu da girma yake zuwan masa bai rage komai ba .”tasan tunda yace bai son cikin tasan komai zaayi ko sama da kasa zasu had’e bazai qaunaci cikin ba .ita kuwa me tayiwa rayuwarta haka?“ta cutar da kanta da abinda Ke cikinta da tasan zata kasance a cikin wannan tsaka mai wuya din data hakura bata kusamcesa ba ” Bangaren ata kuwa yana zaune a d’akinsa ya natsu acikin kogin revenge ,yadda har yana qoqarin yayi lossing kansa “bazan ta’ba karbar cikin jikinki ba wannan shine hukuncin da zan miki ta yadda a gaba idan an sake halittoki a duniya bazaki sake reaping din wani ba .”da sauri ya kalli kofar shigowa mami ce ta shigo ranta a matukar’bace ganin itace ya sauke naunayen ajiyar zuciya yana ciza gefen lips dinsa ta nunasa da babban d’an yatsanta “adamcy ka kashe ka huta gbdy tunda kafin bukatar haka “ ya d’ago idanunshi ya kalleta kawai “eh gara ka kasheni kafin naga mutuwar mrym “to ni sweetheart meye laifina ne ?duk abinda nayi akan gskyta nake yarinyar nan nace banso kin matsa na hakura na rungumeta as ending tayi raping dina har yau ina kan shan magani sanadiyyar pills din datayi min amfani dashi” bayan shi dumu dumu na kamata da tukunyar tsafi yau datayi nasara akaina me zaki ce ?mami tayi shiru tana dubansa “ tabbas ya fita gsky .”dan ita kanta taji ciwon abun bare shi to amman yane zatayi maryam dolenta ce bata da yadda zatayi daita .”? Zazzafan numfashi ya fesar “taya zan iya yafe mata sweetheart bare naso abinda tayi ta’adanci wajen samunsa ?”wallahi sweetheart matukar na riga wannan yarinyar mutuwa bazan yafe mata ba ,gara ma kiyi mata fatan mutuwa watakilla zan iya yafe mata idan bata duniya.” jikin mami yayi mugu mugun sanyi “hankalinta yayi matukar tashi cike da tashin hankali ta cigaba da mgn “babu wanda ya wuce qaddara adamcy wannan alamarin yana cikin qaddaearku .sannan kowani dan adam mai laifi ne “haba sweetheart me yasa wasu lokutan kike kin gsky ne ?wannan qaddara ne ko tsabar iskanci ko son rai ?”qaddara ne adamcy “no no!! sweetheart iskanci ne kawai “ta matso kusa dashi ta zauna tare da kamo hannunsa cikin nashi “munji munyi laifi ka zama mai yafiya domin Allah da kanshi yana son bayinsa masu hakuri ni kuma ina son adamcy nah ya kasance acikin jerin mutane da allah yake so dan Allah ka yafe mata kodan halin da take ciki .” numfashi ya sauke sannan yace naji zanyi tunani akai daga hk bai sake cewa komai ba ya runtse idanunshi .”na kawo maka abincin nan ne ?”anya sweetheart abincin nan zai samu shiga ? bari naje na kawo maka ko kad’an kaci bai ce mata uhm ba bare uhm har ta fice byn wasu mintuna ta dawo d’akin daya daga cikin masu aikinta na biye daita mai aikin ta ajiye tray ta qara gaba yayinda mami ta zuba masa abinci sai da mami ta matsa masa sannan ya fara ci bawani abinci kirki yaci ba ya ture plet din gefe ahankali ya maida bayansa ya jingina da kujera da yake zaune akai tare da zamowa kad’an yana duban maminsa itama mami shi take kallo “ba dai har ka koshi ba adamcy ?”ya d’age mata girasa d’aya “ko na hado maka tea ne ?dakin ya dauki shiru har tsawon minti goma batare yayi ko tari ba sai da mami ta sake yin mgn yace mata baya bukata gajiya mami tayi da zaman ta fito ta koma dakinta ta cigaba da rarrashin mrym .” Ranar kwana marym tayi batayi bacci tana juyi da tunanin matsayar rayuwarta yayinda maganganun mr ata yake barin kunnuwanta da zuciyarta su huta “bance ina son na haihu daita ba shiyasa bana bukatar wani ciki daga gareta wannan cikin ba nawa bane nãta ne har abada kar wanda ya sake dangantani da cikinta tayi wani irin juyi da karfi wanda yayi sanadiyyar da yar cikinta ta qara tokare mata qirjinta ta runtse idanunta gam .”haka ma mami bata runtsa ba da zarar taji motsinta zata mike ta tamvayeta ko akwai abinda take bukata ko akwai inda ke mata ciwo .”washegari tun da sassafe mr ata ya fice daga gidan ya wuce office wanda sai lokacin maryam ta samu damar runtsawa . bai jima da fita ba sai ga yaran mami gbdy tare da nana hauwa’u sun taho daita gida daga hospital kai tsaye d’akinsu aka wuce daita wanda ya sha gyara sannan suka dawo parlour’n mami inda mami take sheida masu abinda adamcy ya fad’a mata akan mrym daren jiya “kalmarsa sunyi tsauri dayawa akan mrym yace “bazai yafe mata ba nasani mrym tayi kuskure amman yayi hakuri mana haka .” “A halin yanzu zuciyata zafi take min banason na mutu na bar baya da kura na rasa yadda zanyi da adamcy hayaniyarsu da koke kokensu yasa mrym farkawa daga baccinta ta yunkura da kyar ta mike ta zauna tana murza idanunta sannan ta zura silipa ta fito nan ta iske mami tana kuka ita da yaranta wad’an da suka had’a kai suna nasu kukan daga can gefe ta hango wacce batayi tunanin ganinta ba wato nana hauwa’u dan a tunaninta gidanta zaa wuce daita , itama kuka take sosai rungume da babynta ta qaraso wajensu tana qare masu kallo d’aya bayan daya bayan ta gama jin duk tautaunawarsu sannan ta kira sunansu daya byn daya da sauri suka d’ago suka zuba mata ido.” murmushi ta sakar masu tana mai cewa “mai yasa kuke kuka ?atare suka mike suka kamota suka zaunar daita a tsakiyarsu “. “muna kukan abinda adamcy yayi miki ne ta sunkuyar da kanta kasa tana lissafin fingers dinta “karki daga hankalinki mrym mu muna qaunarki kuma muna qaunar abinda zaki haifa mana ta sakar masu murmushin karfin hali wanda kana ganin kasan na dole ne dan tayi dan ta kwantar masu da hankali “me zaki haifa mrym mace ko nmj ?duk scan din da nayi mace yake nunawa“ masha Allah zaa haifa mana beautiful “ta tsura masu ido kawai suma duk ita suke kallo cike da kulawa “me zaa kawo miki kici ,tayi shiru tana tunani kafin ahankali tace na gode sosai yan’uwana , kunata qoqarin kuga kun fitar dani cikin damuwar da nake ciki,dole ne mrym damuwarki itace damuwarmu.” ta sake numfasawa ta kai hannunta ta kamo hannuwansu gbdy ta d’aura akan cinyarta “duk naji tautauwarku ina neman taimakonku ,nasan nayiwa yaya laifuka masu girma tabbass na cancanci ya d’auki kowani irin mataki akaina ,na d’auki laifina “. “karki damu komai ya wuce in sha allahu zamuyi convincing din adamcy ya yafe miki “murmushi tayi tace “ko amafarki bazai yi ba mutumin da yake son ganin bayana ta yaya kuke expecting zai yafe min ?sukai shiru dan su kansu basusan ta inda zasu bullo masa ba amman zasuyi iyakar qoqarinsu ya yafe mata “ki kwantar da hankalinki zamu masa mgn kuma zai yafe miki ,da kuwa naji dadi sosai bugu da qari kuma ya maidake gidansa ku cigaba da rayuwa mrym tayi murmushi “kai da dai kun barmu haka kowa yayi rayuwarsa idan na haihu lafiya nayi aurena, shima yayi nashi ai kuwa zamu taru mu rusa auren da zai yi ai tunda bakiji dadinsa ba shima babu wacce zai kawo taji dadinmu gbdy suka saka dry har mami mrym ta karbi babyn nana hauwa’u mai tsananin kama da yaya hisham babu abinda ya bari nashi har yanayin fasalin kanshi na ubansa nan suka cigaba da hira a tsakaninsu .” ***** Zaune mr ata yake a office dinsa yana rubuce rubuce dake gabansa yaji anyi knowking din glass door tare da cewa “sir ko zan iya shigowa ?”ko baa fad’a masa ba yasan muryar mai neman izinin shigowa dan hk kansa na duke ya bada izinin shigowa batare daya d’ago kanshi ba,a natse maryama ta shigo cikin office cike da matsanancin faduwar gaba jikinta sanye da doguwar rigar material tayi rolling kanta da mayafi muryarta can kasa tayi masa sallama. a ciki ya amsa mata batare daya d’ago ba ya cigaba da abinda yake “good morning sir !yana jinta yayi mata banza tmkr ba dashi take ba ganin haka yasa maryama ta ajiye masa takarda data shigo dashi ta dan ja baya kad’an ta sunkuyar da kanta kasa tana kallon zara zaran yatsun qafafuwanta masu matukar kyau da gaske.” kusan mintuna shabiyar tayi tsaye bai ce mata ba haka zalika batace masa ba ganin fa idan batace wani abu ba haka zasu saura dan haka ta soma takowa ahankali zuwa bakin makeken table dinsa da yake zaune muryarta a matukar sanyaye tace “sir ga aikin na kammala.”ya d’ago kanshi a natse bai sauke kwayar idanunshi akoina ba sai acikin nata nan take kwayar idanunsu ya tsarke cikin juna wani irin yanayi mai sarkakiya da wuyar faasarawa ya ziyarci zuciya dama gangar jikin maryama da ata .” a bangaren ata tsantsar soyayya da kaunar maryamarsa ne yake bin dukkan sassa jikinshi ji yake kamar ya zarta dukkan mazan duniya sa'a da Allah yasa ya ganta ,fatan shi Allah ya mallaka masa ita da zuciyarta domin ya samu damar nuna mata menene so tayi mashi so mai zafi wanda ya zarta wanda yayi mata idan kuwa hkn ta faru lallai zai nunkaya da'ita wata duniya wadda ma'abota so da shauki ne kadai sukasan zakinta,yanason yarinyar kamar ranshi shi kanshi yana mamakin zazzafar soyayyr da yake ma maryama mai tafiya da dukkan wani motsi da bugun numfashinsa. “ a yayinda soyayya ke kutimemeniya da ata itakam maryama tsoro ne da kuma tarin fad’uwar gaban irin kallon da yake mata ya mamayeta “why mr ata yake mata irin wannan kallon haka? “Uhm sir ko zanen yayi maka idan bai yi ba sai naje na canza wani dan har yanzu muna da sauran lokaci ?firgigib yayi ya dawo haiyacinsa yana sauke wani boyayyen ajiyar zuciya sai dai bai ce mata uffan ba. takardar data ajiye a gabansa ya dauka ya fara dubawa yana cizan gefen lip’s dinsa har dimples dinsa ya lotsa tsantsar kyawunsa ya sake bayyana ya numfasa kana ya jingina bayansa da kujerar da yake zaune yana kallon zanen yana jujjuya jikinsa “abinda kike son nace zanen yayi ko ba haka ba ? Ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi masu dauke da mayakan yakin soyaya wanda sausauyi yasa ya kalli cikinsu sunanshi sorry saurin cire idanunta cikin nashi tayi tana batare data bashi amsa ba illa qoqarin sanyawa jikinta natsuwa da tayi dan kallonsa na sakata jin wani iri mummunar fad’uwar haba wanda batasan dalili ba ”ke..” ya kirata da haka Kmr bai san sunanta ba ta d’ago ta sake sanya kwayar idanunta cikinsa sai da yaji wani abu ya caki zuciyarsa lumshe mata tsumammun idanunshi yayi na second biyu ya bude fess akanta “kina son nace zanen yayi kyau ba ?”cike da girmamawa ta rausayar masa da kwayar idanunta wanda sauran kadan mr ata ya qarasa ficewa daga hankalisa “sai daya ja numfashi ya sauke ya mike tsaye ya soma taku yana duba farar takardar zanen bai tsaya akoina ba sai a jikin kofar fita daga office din ya tokare kafarsa daya da glass door tare da tsareta da tsumammun idanunshi ya soma motsa lips dinsa ahankali “kamar dai jiya ne zanen bai min ba …” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 10 Maryama tayi shiru tana kallonsa da bayyanane mamaki a saman fuskarta yayinda qirjinta ke wani irin dokawa da sauri sakamakon bakincikin da yayi wa zuciyarta diran makiya ,ahankali ta soma nazarin maganarsa babu abinda yazo cikin kwakwaluwarta sai tozarci so yake ya tozartata baya ga haka babu wanda zai ga zanen data zana bai sa albarka ba had’iye bakincikinta tayi ta d’an saki fuska still kwayar idanunta na kanshi tare da sakin kasalallen murmushi wanda dole tasa mr ata ya lumshe tsumammun idanunshi wad’an da suka wadatu da gashin idanu kamar yadda girarsa take masu kama da wanda yake jin bacci .cikin sanyayyar muryarta mai taushi tace “idan na fahimceka kana son na sake wani kenan?”fuskarsa babu walwala ya lumshe mata ido tare da jinjina mata kai .still shiru tayi tana dubansa shima kallonta yake da kwayar idanunshi yadda yake kallonta ne ke sake d’aga mata hankali domin kallo ne da bata ta’ba cin karo da irinsa ba a tun tsawon rayuwarta.” “ take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta da gangar jikinta wanda ta rasa a muhallin da zata saka, kallon ne na gargadi ko kuwa na rashin mutunci ne ?”dan baza tace kallon soyayya bane dan matsayi da darajanta basu kai wannan matakin ba a wajen mutun kamarshi “wacece ita ?za dai tafi ajiyesa a muhalin gargadi ne .”tsaki yaja kafin a hankali ya kalli agogon dake d’aure asintsiyar hannunsa yace “mintuna talatin na baki kacal ki canza min “wani ta kalleshi kawai sannan ta motsa lip’s dinta “okay sir !”ta soma taku a natse har ta qaraso kusa dashi bai yi alamun bata hanya ba dan haka muryarta a sanyaye tace”sir ko zan iya wucewa ?”no ! ya bata amsa adake yana had’iye duk wani emotion din da yake ji a gabad’aya ilahirin jikinsa. “fuskarsa babu annuri ya sake sanya kwayar idanunshi cikin nata yana mai nuna mata wajen zama da d’an yatsan hannunsa “ki zauna kiyi anan .”“mamakinsa ya sake kamata .ahankali ta sauke naunayen ajiyar zuciya cike da girmamawa tace “sir kayi hakuri na koma office nayi acan zan fi samun natsuwa “me zai cinyeki anan ?”ya watsa mata tambaya yana mai tsareta da idanunshi”. Shiru tayi tana nazarin maganarsa komai zai yi cike da gadara da nuna isa yake kamar ba aiki suke akarkashinsa ba shi ya haliccesu , cike da fargaba ta rausayar masa da kwayar idanunta sannan tace “babu kawai banason nayi anan ne “to anan din zakiyi kiyi maza ki fara yana gama fad’ar haka ya soma taku.”dogon hancinta ta d’an hura tana jan tsaki a ranta bata jin zata iya kasancewa daga ita shi ,wannan firgitaccen kallon nasa kad’ai ya isa yasa ta kasa aiwatar da komai dan haka cike da danne tsoronsa ta kai hannunta zata tura kofa fita a matukar tsawace ta jiyo sautin muryarsa “ke bana son iskanci da rainin hankali ko ni saanki ne ?”yayi maganar tamkar bashi yayi ba .” Jikinta a sanyaye ta juyo tana kallon bayansa kafin ta sadaukar ranta dan bata da yadda zatayi yanayinsa na yau babu sausauci komai zai iya faruwa daita idan tayi masa taurin kai ,gara tayi masa abinda ya bukata kawai ta kama gabanta,ahankali ta soma takowa cikin natsuwa a natse ta qaraso ta zauna akan kujerar daya nuna mata ta zauna tare da zabga tagumi, tana kallonsa ya zaro farar takarda guda d’aya ya d’auki roban da pencil gbdy yake jere aciki ya nufi inda take zaune ya ajiye akan table din gabanta “start!” ya fad’a a dakile sannan ya juya ya wuce ya koma mazauninsa tare da juyar da kanshi gefe yayi kamar bai san da wata halitta zaune ba .” kallonsa kawai take tana mamakinsa yayinda zuciyarta ke cike da rauni tana jin kamar ta rusa masa kuka, kwatakwata bashi da imani bare tausayi ta kai dubanta ga farar takardar da ajiye mata sannan ta zari pencil d’aya ta rike tare da yin shiru tana tunanin ta inda zata fara ta d’auki tsawon minti goma sannan ta fara ,lokacin daya ga ta maida hankalinta kan aikin daya sakata ne ya juyo da hankalinsa gareta yana kallonta yana jujjuya jikinsa yana jin soyayarta na fixgarsa, domin ji yake matukar bayi saurin killaceta a gidansa ba zai iya rasa ransa akanta sam baya jin dadin yadda yake mata amman yarinyar ce ya fahimci tana da raini shi kuma duk son da yake mata bazai yarda ya d’auki raini ba zai sota hakazalika zai hukuntata idan tayi masa ba daidai ba ” . bayan kamar minti goma ya mike tsaye maryama taga tahowarsa amman bata d’ago kanta ba dan kwata kwata bata son ko kallonsa a yanzu dan kallonsa zai haddasa mata jin mummunar tsanarsa acikin ranta ,har ya iso inda take zaune ya tsaya akanta yayinda ta tattara dukkanin natsuwarta kan zane da take bata d’ago ba ,har sanda ya janyo kujera gabanta ya zauna tare da ware qafafunsa still bata bar abinda take yi ba .ahankali ya gyara zamansa ya duko da kanshi daidai kanta yana kallon zanen. numfashi ta sauke ta bar abinda take tana jin yadda qirjinta Ke bugawa da karfin gaske sakamakon dab da junan da sukai wanda da zai matso da kujerar kad’an zasu iya had’ewa da juna “ki cigaba da aikinki kada ki ‘bata min lokaci kisa nayi asara .”ya furta cikin wani irin salo da sautin murya hucin bakinsa da numfashinsa na shiga hancinta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa “. “sir ko zaka ..” bata kai ga yin magana suka ji an turo kofar glass din office din an shigo .”sautin muryar ammar dake d’auke da sallama yasa mr ata ya waigo bayansa ido cikin ido suke kallon juna da ammar . ganin ammar bai sa mr ata ya mike ko gyara zamansa a gaban maryama ba illa ma ya cigaba da mata bayanin yadda yake son tayi masa zane da kallo ammar ya bisu yayinda maryama bata masa ba sai gyad’a masa kai tayi tana jin kamar ta fashe da kuka amman ta danne dan muddin ya gane hawayenta shine rauninta ta kad’e a hannunsa “so take ta d’ago su gaisa da oga ammar amman ta kasa dan wata irin faduwar gaba take ji saka makon kusancinta da mr ata gashi yaki mikewa bare ya barta ta samu natsuwa .” ammar ya koma jikin window office din ya d’an zuge labule kad’an yana hango haraban ma’aikatan dan yasan ko yayiwa ata magana ba lallai ya sauraresa ba .sai da mr ata yayi raayin tashi dan kashi sannan ya mike ya tura hannuwansa duka cikin aljihunsa ya qaraso inda ammar yake tsaye batare da yace masa komai ba “mutumina kana shaa’aninka har kun fara soyayyar ne ?“oh my god sai ka bari taji? ya furta a can qasan makoshi ta yadda idan ba bakinsa ka kalla da kyau ba bazaka fahimci abinda yace ba .” murmushi ya kwace a saman fuskar ammar “kar dai ka tsaya ‘bata lokaci ?ammar kayi kasa da muryarka mana “okay amman mutumina kayi zafi zafi fa karkaje garin neman gira ka rasa ido kar wani yayi maka shigar sauri a ma’aikatar nan “babu wannan mahalukin a yanzu idan ka ganta da wani to ni ne idan zata só wani to ni ne .”ammar yayi murmushi yana kallon inda maryama take kamar tasan kallonta yake ta d’ago idanunta da suke ta tara hawaye tana dannesu ta saukesu akanshi tana qoqarin motsa bakinta domin gaishe da ammar yayinda ammar din tuni har yayi taku d’aya ya jiyo muryar ata cikin rad’a yana cewa “karkaje !ammar ya tsaya cak yana fuskatarshi “ko me yasa ?”gaisawa kawai zamuyi daita “bana bukata dan nasan halinka byn gaisawa har da rayuwata zaka shiga .” sanyayyar murmushi ya subuce masa sanda yake hango kishinsa a fili “me kake tunani akaina ?amman dai tunaninka kar yaudareka kasan bazan sota ba ?”ata yayi shiru adaidai lokacin da wayar mr ata ta soma ringing yaja qaramin tsaki yana jin haushi “mutanen nan suna son d’aga min hankali wani tsakin ya sake ja sannan ya kalli inda maryama take yace “Ke ..”tana jinsa tayi masa banza tamkar bataji shi ba “am talking to you ina magana kina jina “.a sheke ta d’ago ta kallesa kwayar idanunta cike da rauni da ‘bacin rai “karki ‘bata min lokaci kin gama “?kamar tayi masa banza sai kuma ta tsinci kanta da ce masa “sauran kad’an na gama ,oga ammar ina kwana ?kina lafiya maryama ya fama da wannan abokin nawa ?numfashi kawai ta fesar “.tana ta’be bakinta ina ruwanta dashi bare tayi fama dashi ta maida kanta ta cigaba da aikinta.” Ammar ya juya kan ata wanda ya koma mazauninsa shima kujerar dake fuskarsa yaja ya zauna “kai mutumina kabi yarinyar nan ahankali fa “wani abu kaga nayi mata ne da zaka zo min da wata magna ?” ji yadda kake mata magana, kana kallonta kasan bata jin dadin aiki da kai “kar Allah yasa taji ,kana ganin yarinyar nan muguwar yar rainin sense ce kai kaga rashin mutuncin da ta min jiya ace ba ita bace wata ce dabam da yanzu na koreta “me ye tayi maka ?amman bana tunanin maryama tana da matsala nayi aiki daita “nan mr ata ya shiga magana kasa kasa yana koro masa abinda ya faru ai kuwa ammar yayi dariya kamar me “wallahi tayi min daidai haba ai kai din ne baka da kyau shine ka wani tasa diyar mutane gaba kana son firgita masu yarinyar Allah zan fad’a mata ta cigaba da jajurcewa “tashi mu bar office din nan karka ballo min ruwa .”tare suka mike ata ya zagayo suka fita wanda hakan ya bawa maryama damar aiwatar da aikinta a tsanake .” Bayan minti goma ya dawo shi kad’ai ya zauna a mazauninsa ya tsarke hannuwansa duka cikin juna ya rike ha’barsa dashi yana kallon zara zaran yatsun hannunta dake kwance tana zane, komai nata dabam ne bai ta’ba ganin halittar data shiga zuciyarsa kamarta ba “kin sace zuciyata ya Allah ka shigar dani zuciyarta da rayuwarta domin na zama abokin rayuwarta na har abada ita dai maryama bata san halin da yake ciki ba ta dukufa kan aikinta.”bayan kamar minti shabiyar ta gama ahankali ta d’ago kanta karaf idanunshi ya tsarke cikin juna wani irin bugawa da karfi qirjinsu yayi take yayi saurin wayancewa “kin gama ne ?”jikinta a sanyaye gabanta na faduwa tayi saurin gyad’a masa kai .”ya mike tsam ya d’auki zanen data fara zanawa ya tako har inda take.” tana ganin tahowarsa tai saurin mikewa tsaye ta mika masa takardar cike da girmamawa ya kar’ba ya soma dubawa yana taku ahankali ahankali acikin office din yana duba dayan zanen da tayi .gani tayi ya ajiye zanen farko da tayi a daren jiya sannan ya kai d’ayan hannusa ga zanen da tayi yanzu yayi kuci kuci da takardar ya watsa mata “shima wannan bai min ba har gara na farkon zaki iya tafiya sannan ki godewa allah zuwanki ma’aikatan nan ya gyara rayuwata yayi sanadiyyar sauyawata da wani labarin akeyi ba wannan ba akan iskancin da kike min jiya .”ya qarasa fad’a yana tsareta da tsumammun idanunshi ,bata bari ya qara magana ba ta ra’ba ta gefensa har jikinta na gogan nashi sbd kusanci ta wuce zuciyarta tamkar zata kama da wuta kuka ne ke qoqarin kufce mata amman ta danne saboda ganin idanun mutane gabad’aya taji aiki akarkashinsa ya fita ranta tana shiga office dinsu ta zauna tana sauke numfashi.” maganganunsa suka soma dawo mata wanda ta kasa fahimtar inda suka dosa me yake nufi tana bukatar tasan me yake nufi “ki godewa allah zuwanki ma’aikatan nan ya gyara rayuwata yayi sanadiyyar sauyawata da wani labarin akeyi ba wannan ba akan iskanci da kika min jiya “kamar yaya kenan yake nufi ?wani mummunar abu yake yi mara kyau wanda zuwanta yayi sanadiyyar sauyawarsa ko me ?” to ita a wa kenan data sauyasa ganin kwakwaluwarta na neman daurewa yasa ta kad’a kai tare da yin watsi da maganarsa maimakon cigaba da tunani sai ta janyo jakarta ta fito da kayan aikinta ta fara wani aikin wanda some ta ajiye mata .” ****** Washegari 11:00 dot a office dinsa tayi masa gbdy ma’aikatansa suka dinga shiga office dinsa domin gaishesa a dakike ya dinga amsa masu kwayar idanunshi maryama kawai take son ganin sai dai har lokacin da karfe shabiyu ta buga babu maryama babu alamunta a office dinsa kamar yadda sauran ma’akatansa suka saba shigowa byn sun yi gaisuwa idan akwai aikin da yake bukata ayi masa sai yasa some ta basu mikewa yayi rike da wasu file guda biyu ya fita ya ajiyewa some sannan ya shiga office din da take aiki .”hangota yayi zaune tana aiki ahankali ya zarce inda take yace ta biyosa sannan ya juya ya fice daga office din ya koma office dinsa .”kamar maryama bazata tashi ba amman sai fahimci idanun sultana suna kanta dan haka tá mike ta shiga office dinsa ta samu waje ta tsaya a gabansa fuskarta a had’e tamkar wacce aka aikowa da sakon mutuwa .” gabansa ne yayi wata mummunar fad’uwar ya tsura mata ido ta bala’i qara shiga ranshi haka yake son mace jajitacciya mai natsuwa da kamewa “manyan ma’aikatana sun shigo domin gaisheni ke me yasa baki shigo ba ko kinfi karfin kizo ki gaishe dani ne ?”ta tsura masa ido kamar tace masa siyanta yayi ko ita bawarsa ce amman sai tace “shigowa gaisheka yana cikin kaidodin aiki a karkashinka ne ?”baya ciki ikona ne yasa hk “okay !ta fad’a tana gyara tsayu warta tana ciza gefen lips dinta alamun bazatayi ba .” yaji kamar ya fixgota yayi mata muguwar matsar da zai sa ta shiga hankalinta ,ya tsura mata ido kawai har kusan mintuna talatin sannan yace ta dauki file din gabansa “ta kai hannunta ta dauka ta soma dubawa “ kije ki duba page 9 da 10 irin zanen da nake bukatar ne ki natsu Kiyi min aiki mai kyau “amman sir da ka kira wadan da suka fini kwarewa zaka fi samun abinda kake bukata kar nazo nayi maka kace bai maka ba .”ta qarasa fad’a tare da maida file din inda ta d’auka yayi murmushi aciki ranshi yarinyar nan tana son na koya mata hankali tana son nayi mata abinda banyi niyya ba “ki dauka kije kiyi abinda nake so taki d’auka ta cigaba da tsayuwa.” a tsawace yace “take it and leave me my office”numfashi ta sauke tana yatsunsa fuska ta juya har ta kai bakin kofa yace “ke!” ta tsya batare data juyu ba “awa uku kawai na baki “ta qarasa ficew tana cewa “aikin banza ai dakasani ka bawa wasu sun maka kaga aikin shirme duk wannan abun akan idon some ya faru ta cika da mamaki karo na biyu kenan maryama ke sainsa da mr ata .”Ahankali sultana ta mike zata bar office din sai ga some ta shigo tace “ ina zuwa ?”tayi mata banza “at least ki zauna ki d’an yi wani aiki mana tunda kika zo yau bakiyi aikin komai ba.” sultana ta kalleta a wulakance sannan ta soma magana cikin tsananin fushi “kina hauka ne ? “aiki sai naga dama zanyi dan bama fama da yunwa da tallauci aikin nan ra’ayi ne ko nayi aiki ko kar nayi dole kuma abiyani saboda mahaifiyata tanada karfin iko acikin wannna kamfanin dan haka daga yau ido ne naki akaina dan ko mr ATA bai isa ya koreni daga wannan ma’aikatanr ba dan banyi aiki ba okay.” Some bata ce mata komai ba har sultana ta qarasa inda maryama take zaune ”uhm Ke dai bagajiya da aiki kamar ba d’azu kikayi wani aikin yanzu kuma kin dukufa yin wani “me ya kawo ni ?”ai aikin ya kawoni kinga dole nayi”sultana tayi shiru can ta cigaba da mgn “duk aikin da mr ATA ya kawo bakya sallakewa ?”taya zan tsallake me ya kawoni idan ba aiki ba kuma dai ai shi din mai gidana ne dole nayi masa duk aiki daya sakani sultana ta cigaba da surutu mara ma’ana “maryama tace “kinga sultana kin dameni ni fa ina son aikina “ ko ma dai menen bazaki ta’ba burge mr ATA ba “banzo dan na burge kowa ba nazo dan nayi aiki ne oky sultana taja tsaki da numfashi sannan ta fita “. Some ta tsaya akan maryama !tana kiran sunanta “yes ma ta tsaya kusa daita rungume da file “duk cikin masu aiki a kamfanin nan daga manya har kana babu wanda Ke iya maidawa sir magana saboda tsoro amman naga ko kad’an bakijin tsoron komai kina iya mutsu dashi kina iya magana dashi kai tsaye tun shekaranjiya hankalina a tashe yake sai gashi naga sir yayi shiru bai ce komai ba “Eh ! nima nayi tunanin zai ce wani abu sai naga bai ce ba sai abu na gaba nima ina jin tsoronsa kamar kowa “really!?” yes ma !ta fad’a tana sakar mata murmushi “na danne nawa tsoron ko nace so nake na cire tsoronsa dan naga alamar kowa najin tsoronsa shine nake son na cire kaina ya zamo ban dani sannan kuma na rufe damar da zai fad’a min abinda ya ga dama, no chance for him “shiru some tayi tana sauke numfash.”sannan tace “ki dai bi ahankali “okay ma .” Cikin yanayin na tashin hankali sultan ya shigo office din mr ata yana huci tmkr zaki ya soma magana “yana cewa wai me ka d’auki kanka ne komai kai sai ka nuna wa mutane isa da mallaka , kayi iko akan kowa ,kayi iko akan komai, Ka dinga abu da d’agawa naga alamun so kake ka mallakemu gbdy da kamfanin “mr ata bai ce masa uffan ba illa ya fesar da numfashi mai zafi kana ya mai da jikinsa sosai akan kujera tare da lumshe idanunsa inda sultan ya cigaba da fadar magana son ransa idanunshi ya bude a hankali cikin yanayin tashin hankali ya ci gaba sauraronsa “kamfanin IGA mu suke bawa aiki amman dan rashin godiyar allah irin naka sai da kayi munafurcin da suka kawo maka aiki “ me muka tsare maka me ala dole so kake ka malleke kamfani .” “Mallakar kamfani kuma na nwa ?ai tun tuni na mallake ,kuma babu wanda ya isa yayi abinda yaga dama matsawar ina cikinsa ,kai kanka kasan nafi karfin na tallata sanaata ga kowa bare IGA “ abu na farko bansan ku kuke masu aiki ba sun bukaci aiki daga gareni kuma nayi masu abinda suke so amman kawai saboda burika kullum ka ci min mutunci ko kayi abinda zan bar kafanin nan ka maye gurbina ka zama MD na wannan ma’aikatar shine zaka zo kana fad’a min mgn kana son matsayina sai dai baka da wannan kokarin sannan baka da talent din sannan daga yau idan kana son ka zo wurina ka dinga amfani da common sense din kafin kazo okay yayi maganar a tsawace .” “Adam kana wuce gona da iri acikin kamfaninmu ka tattara kwararu masu aiki a wurinka ka hana kowa ya dinga sakasu aiki sai kai kad’ai “mr ata ya kallesa a kaskance jin ya shigo da wata maganar bai kai ga cewa komai ba yaji ana neman izini “ko zan iya shigowa ? aka fad’a daga bakin kofa”kullum kana jin dadin ganinmu cikin damuwa kullum burinka kaga komai namu ya tsaya .” shi dai mr ATA bai ce uffan ba dan daman tuni ya maida idanuwanshi kan system.“daga yanzu zan fad’awa gabadayan family’s dake aiki acikin kafanin nan kada wanda ya sake bin umarninka ko bin wata dokarka acikinmu dan baaajiyemu kayi ba “ maryama taji shiru ba’a bata izini shiga ba tace “sorry sir ! ta juya da sauri ta koma kasancewar taji kamar alamun fad’a “sultan kana damuna alhalin kasan bana son damuwa dan Allah zaka iya tafiya please .” “Bazan tafi ba sai lokacin dana ga dama dan ba kai kad’ai kake son yin abinda ka dama ba wai har kamar ni zan sa akira min yara zan sakasu aiki suki bin umarnina wai suna maka aiki “rashin tunaninka bazai bari ka fahimci komai ba kai kasani babu wanda zan hana yayi maka aiki sai dai idan suna min aiki amman tunda idanunka yanzu sun dawo Kan ma’aikatan dake karka shina saboda a tunaninka sune nasarata muje ka zabi duk wacce kake son tayi aiki da kai .”wani farinciki ya kama sultan saka makon burinsa ya cika sai dai yaki bayyana hakan dan kar mr ATA ya fahimta ya canza ra’ayinsa dan yasan halinsa .” Mr ata ya mike ya fito sultan ya biyo bayansa cike da farinciki kai tsaye office din su maryama ya shiga akayi saa duk kusan wadan da yake aiki dasu suna gurin har maryama tunda ya shigo gaban maryama ke fad’uwa sakamakon idanunshi dake kanta “ya numfasa sannan ya soma magana “acikinku wa yake son yayi aiki akarkashin sultan ?gabadaya office din yayi shiru babu wanda yayi magana wanda hakan ya nuna basa bukata ,maryam kam taso tace zatai aiki dashi tunda shi wannan balainsa yayi yawa amman har sanda mr ATA ya gama maganarsa ya shiga wata bata iya cewa komai ba “duk wanda yake bukatar yayi aiki akarkashinsa ya daga hannu? nan ma shiru maryama ta kalli gabadayansu ma’aikatan wurin taga babu alamun akwai wanda Ke bukata dan haka tayi qoqarin daga nata hannun wanda hakan yasa cikin hanzari mr ATA ya cigaba da magana wanda kuma yasan zai kasance akarkashina ya daga hannu ?gabadaya suka daga hannu banda maryama alamun bata tare dashi .” sultan yaji zafi sosai kenan duk matanka iko da kaidodin da yake masu da balain da hantararsa sun fi bukatar kasance akarkashinsa akan shi lallai sai ya tashi tsaye akan ATA .”wani kallo mr ATA yayi wa maryama ganin har lokacin taki daga hannunta yayinda kowa hannunsa Ke sama d’auke idanunta tayi cikin nashi tana hura hanci “ka gani sultan babu ruwana kawai ni business dina ne agabana bani da burin shiga hakin kowa idan kamfani ne kasan ina dashi masu tarin yawa anan ma ku nake taimakawa da rayuwarku domin idan na barshi barayin cikinku zasu karyar da kamfani qarshe ku dawo kuna bara a wurina which’s very bad .”ya fad’a yana kallonsa a dage ,yanzu ko zaka iya tafiya kasa a nemo maka wasu maaikatan da zasuyi aiki da kai dan wadan nan nawa ne ?” Tun bai kai ga rufe baki ba maryama tace “sir ko zan iya cewa wani abu ?yayi shiru yana dubanta cikin tsananin fad’uwar gaba yana fargaban bata damar yin mgn d’an bai san me zatace ba hakan nan ya tsinci kanshi cikin tashin hankali da fargaba dan dai shi din miskilin kanshi ne da gabadayansu zasu iya fahimtar yanayin daya shiga “kayi shiru sir ko zan iya cewa wani abu ?ta sake maimaitawa sai daya sauke naunayen ajiyar zuciya a boye sannan yace “yes!.ta rausayar da kwayar idanunta cikin nashi sannan ta bude baki a natse ta soma mgn “sir dayawa daga cikinmu suna jin tsoron su amince da wannan da bansan ko waye shi ba sbd da kai koda kuwa suna só , haka zalika suna jin tsoron suki amincewa da zama kusa da kai duk dai saboda tsananin tsoronka .”sultan ya gyada alamun ya gamsu da maganarta domin daí gsky magana ta tsage ta fad’a kuma ta burgesa sosai kawai ka barshi ya zabi wadan yake so acikinmu .” gabansa ne yayi wani mummunar faduwa nan take fargaba da tashin hankali da yake ciki ya qaru ya tsura mata tsumammun idanunshi sosai yana jin wani iri a ilahirin jikinsa shi da yake burin matso daita kusa dashi sosai idan ya kasance sultan ya zabeta fa ya zai yi ?muryarsa a kasalance yace “me kika ce ?karka yi kamar baka jita ba alhalin kaji abinda ta fad’a,wannan yarinyar gsky ta fad’a domin ta kawo mana masalaha dan haka zan zabi wadan da nake son suyi aiki akarkashina cewar sultan ,mr ATA bai ce uffan ba illa ya runtse idanunshi qirjinsa na wani irin luguden bugu dan dai itace ta kawo wannan tsarin da wani ne da shi kad’ai yasan irin azabar da zai yi masa amman ko yanzu bazai barta haka ba sai ya hukuntata .” “Ba wai kai mai wayo ba ,yasan yayi hakan ne dan yasan babu mai zabarsa acikinsu sai gashi acikinsu din dai wata ta kawo masu masalaha sultan yayi mgnr aransa Ahankali ya soma zaba ya nuna surayya da sauri tace “sir ni yanzu haka ina Kan wani aiki ne ban gama ba “shiru tunda na zabeki ki shin ga cikin list, jin hk yasa mr ATA ya bude idanunshi da kyar tare da tsintar kanshi da yin adduar kar ya zabi maryama yayinda maryama ta matsu bai yi pointing dinta ba ya nuna wasu maza guda biyu sannan ya nuna sultana da sauri itama tace “haba yaya me yasa zaka min haka ni dai ka barni nafi son nayi aiki tare da ya Adam .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 11 "Ke babu ruwana da wani aiki da kike son Kiyi dashi ku biyoni kawai har ya juya da sauri maryama tace "excuse me sir ! ya juyo ya tsaya a natse yana dubanta "sir ka za’beni ka bar sultana da surayya tunda su suna bukatar aiki dashi ya juyo qare mata kallon tsam yana murmushin mugunta “ai shi baya son wad’an da basa son zama tare da ATA yafi qaunar masu bukatar kasancewa akarkashina fuskarsa a sake yace "bana bukatarki ki barni da wad’an da na za’ba ya fad'a yana sake juyawa lokacin tuni su surayya sunyi hanyar waje .”ta sake qoqarin bud’e bakinta zatayi magana da sauri tayi shiru sakamakon yatsun qafarta da taji mr ata ya take da takalmin kafarsa yana jifanta da wani mugun kallo mai d’auke da gargadi lumshe idanun tayi cikin jin rad’ad’in azaba .” kallonta mr ata ya cigaba dayi ransa nayi masa quna muryarsa a tsarke yace "wato kin so ya zabeki ba ?ya fad’a yana zabga mata wata katuwar harara tayi shiru tana jin tamkar yana zarar ranta ne dan har lokacin bai dauke qafarsa ba dan mugunta irin tashi ganin idan batayi wani abu ba zai sabauta mata yatsu yasa ta soma kokarin mgn yayi saurin dakatar daita "ki min shiru ana karki ‘bata min lokaci kiyi qoqari ki gama aikin dana baki nonsense girl kawai.”ya qarasa fad’a yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa yayinda zuciyarsa ta dinga bugawa da qarfi Ahankali ya dinga saisaita numfashinsa da yayi barazanar daukewa sakamakon wasa da rayuwarsa da maryama taso yi ,shi kad’ai yasa bala’i da zai faru da sultan ya zabita dan dai yasan muddin ya zabeta bazai janye qudirinsa ba shi kuma bazai bar masa ita ba .” yafi mintuna ashiru yana fama da zuciyarsa batare da yace qala ba yayinda duk wani ma’aikaci dake tsaye a wajen, shi yake kallo fuska cike da tsananin mamaki ”some ya d’auke kwayar idanunshi akan maryama ya maida kanta byn ya kira sunanta "yes sir! ta amsa cike da girmamawa .”ya juya cikin hanzari sectary ta biyosa da sauri maryama kam dukawa tayi tana duba yatsunta ko basu samu matsala ba yayinda sauran ma’aikatan da sultan bai za’besu ba suka shiga murna suna godewa allah domin kuwa aiki akarkashin mr ATA akwai samu ba iya albashi bane kawai duk sati akwai kyauta ta musamman da yakewa ma'aikatansa ." “Maryama tayi kasa da muryarta sosai tace “na kasa fahimtar me yasa suke bukatar kasancewa da wannan mugun mutumin wallahi ni dai naso sultan ya za’beni na huta da takuramin da yawon kallon da yake min “ maryama ta fad’a tana kallon fuskar yusura dake tsaye kusa daita itama yusura cikin yin kasa da murya tace “ke yanzu da sultan ya zabeki sai kiyi aiki dashi ?sosai kuwa zai fiyye min kwanciyar hankali akan aiki da wannan mugun mutumin “ke ki godewa allah wallahi dama kika fahimci yana kallonki mata nawa ke son ya kallesu bai yi ba ?”wannan matsalarsu ce ni dai wallahi banason wannan kallon yusura tayi murmushi tace ta kai bakinta daidai kunnen maryama “kodai oga ata ya kwasa ne ?tsaki maryama taja tana janye kunnenta bata sake yunkurin cewa komai ba .duk ma’aikatan suka watse suka barta ita kad’ai acikin office tana aiki tana zance zuci sosai tayi ta qoqarin taga ta kammala da aikin daya bata har kusan karfe hud’u bata gama ba wanda zuwa lokacin ma'aikata sun fara watsewa daydaykun mutane ne ke kai kawo ita kuwa tana nan ta dukufa gurin qarasa masa aikinsa ." a matukar gajiya ta d’ago daga abinda take tare da yin shiru tasa pencil a bakinta tana cizawa fuskata da alamun gajiya “ina ma wannan mutumin zai min uzuri dana wuce gida na qarasa masa a gida tunda baa gobe zaa kar’bi aikin ba dan wallahi na gaji dayawa “.ta fad'a tana lumshe idanunta. bayan Kmr minti biyar ta mike da sauri hannu rike da farar takarda tana tafiya tana duba aikinta ta nufi office din mr ATA har a lokacin yana  tare da sectary dinsa suna tautaunawa kai tsaye ta shigo batare da neman izini ba ta soma mgn "sir! "bata kai qa fad’ar abinda ya shigo daita ba taji sautin muryarsa a tsawac"out !tsaye tayi sororo tana dubansa cike da mamaki da jin haushi disgin da yayi mata gabadaya jikinta yayi mugu mugun sanyi ya waigo inda take tsaye rike da farar takarda gbdy ta kasa kwakwaran motsi a waje .” "nace out dan kin wani tsaya da wad’an banzayen idanun naki kina kallon mutane .”ya fad'a a tsawace bata san sanda ta juya a fusace ba har ta kusan kai bakin glass door din ta sake jin sautin muryarsa " ki koma bakin kofa Kiyi knowking idan an baki izini sai ki shigo “oya leave."wani irin kunya taji ya kamata ta juya tana sauke numfashi da ajiyar zuciya tunda take arayuwarta bata ta’ba jin kunya irin na ranar ba ,har ta kai bakin kofa ta d’an juya baya har lokacin idanunshi na kanta ya hura mata hanci yana watsa mata wani mugun kallo ta sake juyawa a ta bud’e kofar da karfi ta fita .”shi kuma ya koma ya zauna akan kujera ya d’aura kafarsa d’aya akan d’aya yana jujjuyawa bayan kamar second goma tayi knowking tare da cewa “may i coming sir ?”yace yes "coming ! Ta shigo fuskata a had’e tamkar bata ta'ba yin dariya ba  idanun ta tsura masa tana mai jin ciwon abinda yayi mata bai kalli inda take tsaye ta hard’e hannuwanta duka a qirji ba bare yaga irin kallon da take masa ,ya mikawa sectary dinsa hannu ta mika masa system dinsa dake rike a hannunta, sosai idanunshi ke Kan system.” maryama ta soma magana daga inda take tsaye "please have a set ya fad'a yana nuna mata wurin zama "ya sake disgata.” "Inna lillahi ta furta acikin ranta wannan wani irin mutun ne ?gabadaya yanayinta ya sauya ga tsananin gajiya ga yunwa ga tashin hankalinsa ta qaraso ta zauna akan kujerar dake fuskantarshi "sir ban gama qarasa aikin daka bani ba amman ina ganin ..." “some ! taji ya katseta ta hanyar fad’i haka sectary ta amsa da"yes sir! shiru maryama tayi tana dubansa cike da zallar bakinciki, zuciyarta banda tuttukin bakinciki babu abinda take Tana jin kamar ta mike ta tashi ta bar office din dama ma’aikatar gabadaya bai kulata ba ya cigaba da bawa madam some umarni kallonsu kawai take shi da sectary dinsa fuskarta babu walwala har sanda sectary dinsa ta mika masa wani file ya tsurawa file din ido batare da ya kalleta ba ."yayinda zuwa wannan lokacin zuciyar maryama ta cika da mugun tsoro dan batasan me yake nufi daita ba .” ahankali taga ya girgiza kai sannan ya kalleta sai dai murmushin mugunta ne kwance akan fuskarsa "ina jinki !?ta mika masa takardar hannunta ya kalla sosai ya kwa’be baki tare da cewa "bai min ba ."bai maka ba ?ya d’age mata girarsa d’aya alamun Eh!me kake nufi sir ?” abinda nake nufi ai kinji baya bukatar na sake maimaitawa tayi shiru tana dubansa qirjinta na dukan tara tara “maryama ! ya kira sunanta cikin wani irin yanayi wanda yasa tsigar jikinta suka mike "yana da kyau ki canza wani kuma a yanzu ya fad'a yana d’auke kansa.” muryarta na rawa tace "okay sir amman me zai hana na tafi gida zuwa gobe sai na qarasa "no! A yau nake bukata leave” ya d’aga mata hannu alamun ya sallameta babu shiri ta fita tun kafin ya sake yanka mata wani sabon wulakanci.” Bayan fitarta "sectary tace "sir amman gabadaya aikin maryama sunyi kyau "na sani! nasan sunyi kyau but ina bukatar wanda yafi wanda tayi ,”gsky tana da bambamci da sauran masu zane kawai dai tana da matsala ne yana magana yana daddana keyboard zanenta yayi sosai in fact ma ban ta'ba ganin zane mai kyawun nata ba” ya qarasa mgnr yana lumshe ido so yake ya azabtar daita akan kasadar data so masa, yanzu da sultan ya za’beta fa ?ya sake tmbyar kansa yana jin fad’uwar gaba "da komai zai faru sai na dawo daita karkashina ya bawa kansa amsa ." Tattara kayanta tayi ta dawo office din sectary dan ta gaji da shige da fice ,ta sakê dukufa akan aikita ta bud’e wani takarda ta ajiye tana dubawa ta cigaba da zanen ,tayi zane taga baiyi ba ta dunkule ta yar da takardar ta sake bud’e wani shima haka ta d’aura pencil a bakinta lokacin sultana ta shigo ta wuceta ta shiga office din mr ata "haba yaya me yasa zaka min hk bayan kasan  saboda kai na zabi aiki akar kashinka"me zanyi ai yayanki ne shima kuje can ku qarata dan ni ban d’aukeki a matsayin mai aiki ba saboda you're totally nonsense ,duk maganganun da suke maryama tana iya jiyowa sai dai ko d’ago kanta batayi ba .” waya ya d’aga yayi maganr second goma sannan ya ajiye ya tashi yana tafiya ahankali ya fito har yayi taku biyu kafarsa taci karo da daya daga cikin takardun da marayama ta yar  anatse ya kai idanunshi kafin daga baya ya dan ja wondonsa kad’an ya duka tare da dauka ya mike had’e bud’ewa a hankali yana dubawa taga tsayuwarsa amman ko kallonsa batayi ba, ta cigaba da abinda take dan tunaninta ba’a wurinsa yake ba tunanin yadda zata masa abinda yake bukata ta kama gabanta take ." Ya cigaba da kallo mace ta fara zanawa sanye da kayan weeding ajikinta a hankali ta d’ago tana kallonsa tsaye ya d’aura hannusa d’aya akan kujera ,d’ayan kuma yana rike da takardan ahanakali ta mike tsaye a daidai lokacin ya kalleta cikin sa’a idanunsu ya tsarke ckin juna saurin dauke idanunta tai ta maida Kan aikinta tana tunanin tare da sa pencil abakinta shi kuwa tundaya daura idanunshi akanta bai dauke ba sai daya kai minti talatin "sir sir!! ammm "Nace kice wani abu ne ?shiru tayi kawai tana kallonsa ya maida idanushi kan zanen da take yanzu wani yanayi suka tsinci kansu “set! ta kasa zama Kmr yadda ya bukata  ya mika mata hannu alamun ta bashi pencil din hannunta ,babu mutsu ta goge kan pencil din saboda ta sakashi cikin bakinta ta mika masa ya kar’ba ya d’aura akan zenen da take ." "Me kike qoqarin zanawa anan ?”Abinda ka bukata ne sir “ta bashi amsa anatse cike da kwarewa ya shiga gyara mata yana mata bayanin yadda zatai sun d’auki lokaci yana mata bayani sultan yazo ya wuce kasancewar koina a wurin glass ne duk yadda zaka wuce zaka ga mutun kawai idanunshi ya sauka akansu ya tsaya yana qare masu kallo batare da sun sani ba amamn yaso ace yasan me suke tautaunawa akai sai dai babu damar hakan dan hk ya wuce ya kama gabansa ." Mr ATA yayi mata gyara sosai kinga yadda zakiyi amman kin tsaya salo da son nuna iyawa alhalin duk nonsense kike zanawa.” yana gama fad’ar haka ya ajiye pencil din hannunsa duk da ya zageta amman fuskarta cike take da farinciki ,tace "kai gaskiya yayi kyau sosai ,ya kad’a kai ai kinga yadda ake yi amman kin damu mutane kin iya zane yanzu kin fahimci ba iya kwarewarki yasa aka nemoki kiyi aiki anan ba ?”ta gyad’a masa kai alamun “”eh!har ya juya ta kirasa "sir! ya juyo yana kallonta a tsanake yana jin wani iri akanta abinda yake ji akanta na dabam ne ,abu ne da bai ta'ba jinsa akan kowace mace ba. abun ne mai tsaya wa arai .” “Ko zan iya cewa wani abu ? karki ce komai dan bana son jin komai ki zauan ki cigaba da aiki kawai kai ta gyd’a masa shi kuma yasa kai ya wuce ."ta sake zama ta cigaba da aiki bayan kamar second goma ya shigo hannunsa rike da cup biyu d’auke da coffee ya ajiye mata cup d’aya mai d’auke da sunan kamfaninsu sannna ya kalli aikinta ta kallesa “sir dan allah ka bari na tafi gida lokaci ya soma ja hankalin iyayena zai tashi “babu inda zaki sai kin gama min aikina ya sake juyawa rike da nashi cup din yana kur’ba ahankali .” Sosai tayi concentrate akan aikinta ta sake zaro wata takarda ta cigaba a natse ya fito daga office dinsa zai fita idanunshi ya sauka akanta diret inda take ya nufa ya tsaya yana kallonta yana tsaye sectary dinsa ta qaraso ta tsaya tana cewa” sir ina bukatar ka saka hannunka anan ya cire hannunsa d’aya cikin aljihunsa ya amshi biron hannunta ya saka hannu yana saka hannu amman hankalinsa da idanunshi yana kan maryama ita kanta sectary tana lura dashi tana mamakin yadda ya damu da yarinyar da yadda yake yawon kallonta byn duk ba haka yakewa sauran yammatan dake aiki akarkashin ba ." Bayan ya gama ta wuce shi kuma ya qarasa kusa da maryama yayi daf daita sosai ,hannunsa d’aya cikin ajihun wondonsa yana duban aikin da take ,jin tsayuwar mutun yasa ta d’ago idanunsu suka tsarke cikin juna suka dinga kallon juna har basa son ko kifta idanunsu da kyar ya iya d’auke idanunshi ya kalli zanen da take "har yanzu kina Kan aikin nan ?"eh ina kai sir kokari nake na qarasa na wuce na tafi gida “yayi shiru yana tunani dan baya son ta wuce abu biyu ne aransa yana son hukuntata ta hanyar ‘bata mata lokaci haka kuma baya son tayi nisa dashi dan yana son akoda yaushe tana kusa dashi yana matukar son ya bayyana mata sirrin dake ranshi amman ya fuskanci yarinyar tana da matukar zafin kai da tsautsauran raayi tare da rainin hankali ,ba lallai lokaci daya ya samu had’in kanta ba ." Ya kalli zanen sannan ya d’auki pencil yana sake mata bayanin yadda zatai daga can bayansu kuwa sultana ce tsaye tana dubansu ashe bata wuce gida ba idan fa tayi sakaci wannan yarinyar zata yi galaba akan ya Adam zata iya mallake zuciyarsa dan taga gbdy ya maida hankalinsa kanta abinda bata ‘bata gani ba kenan sauraran wata yarinya ko kula da ayyukan ma'aikatan dake kula da kamfanin yayinda a bayan sultana sultan ne ya tsaya yana sauke numfashi "kiyi hattara wannan yarinyar ta kware sosai akan aikinta irinsu ATA yake bukata dan tasan aikinta ni nayi danasani da ban d’auketa ba idan kikayi sake zakiyi loosing opportunities dinki na zuwanki wannan kamfanin domin ki siye zuciyarsa ,ya kamata kiyi duk abinda zakiyi wannan yarinyar ta bar kamfaninan .” ranta a matukar ‘bace ta juyo tana kallonsa “ kai me yasa bakawa mutun fatan alkhairi sai na tsiya addua ya kamata ka min saboda kasan yadda nake son ya Adam arayuwata bai kamata ka fad'a min hk ba ,ba wai bai kamata ba kawai Kiyi abinda ya dace ba sha shanci ba yana gama fad’ar hk ya juya ya koma office dinsa itama ta juya ." Mr ATA ya ajiye pecil din hannunsa sannan ya juya ya wuce har yayi taku biyu tace"sir ko zan iya wucewa gida yanzu saboda lokaci ya tafi sosai tayi mgnr tana duba agogon hannunta ya kalleta a natse yace " bake ba barin wurin nan sai kin qarasa aikin nan domin ina bukatarsa karfe bakwai daidai zaa zo akar’ba yana gama fadar haka ya juya ta koma ta zauna hankalinta a matukar tashe tare da saka pencil acikin bakinta can dai taga bata da wani mafutar da ya wuce ta cigaba da aikinta  fitsari ta soma ji sosai  marayama ta mike tsaye sakamakon marata dake kokarin kulewa ta nufi bayi tana shiga sultana ta qaraso taga yanayin zanenta yayi kyau sosai zane ne da zai d’auki hankali mutun hakan yasa haushi ya kamata lallai sultan yayi gsky idan batayi hattara ba wannna yarinyar zata gama da zuciyar ya Adam dan haka ta d’auki cup din coffe din da mr ATA ya ajiyewa maryama ta  juye gbdy akan zanen ta bar wajen da sauri ta koma gefe ta tsaya tana jiran taga me zai faru ." maryama na dawowa ta iske tashin hankali nan take ta gigice ta dinga kallon zanen tana kuka ta d’auki d’aya daga ciki takardan wani ma har ya fara yagewa tana kallo "waye yayi min hk ?garin yaya haka ta kasance ?cikin haka mr ATA ya shigo sakamakon jin sautin kukanta idanunshi ya sauka akan zanen "what !?ya furta da karfi me ye haka zan gani Ke fa nake jira dan by this time ya kamata ace ina gida "?nima haka na gani na shiga toilet nayi fitsari na dawo na gansu haka "you're very stupid” ya fad'a a zafafe yana duba zanen sultana dake gefe babu abinda take sai murmushin jin dadi tayi Kmr bata gansu ba "amman dai ke anyi dakikiyar yarinya wani irin iskanci ne hk ?garin yaya ma haka ta faru ?” “Wallahi sir ban san yaakayi ba ni me yasa ma ka kawo coffe tunda ai bance maka zan sha ba ."?ta fad’a cikin muryar kuka ."Okay  dan na kawo miki coffe shine ya zama laifi ?“yes dan bana shan coffe bashi da kyau kai ma ka daina sha yana da illa shiyasa ni bana sha "okay zaki gane baki da wayo dan babu inda zaki yau sai kingama min aikina” ya fad'a tsawace tare da juyawa. tabi shi da kallo hawaye na zubo mata bata jin zata iya dan bata san ta inda zata fara ba dan haka ta tattara takurduta ta zuba acikin jakarta ta nufi office dinsa tayi knowking ya bata izini ta shiga yana zaune sectary dinsa na gefensa itama ta gaji sosai amman babu yadda zatai yi tunda mai gidanta bai wuce ba bata da damar wucewa "karki soma kawo min wani uzuri ko bani hakuri ."ya fad’a amatukar fusace .” "No sir babu daya daga ciki da zanyi nazo na fad’a maka ina son zan wuce gida ya juyo ya kalleta a kaikaice “ na fad'a miki babu inda zaki har sai kingama aikin da na baki a matukar fusace ta soma magan “sir karka manta ni macece ka duba lokaci yanzu ka gani ta kalli agogon hannunta ,gsky ni dare yayi ban saba kai wa dare a waje ba ,yanzu ma nasan hnakalin iyayena na can a tashe ni dai gsky zan wuce ko babu izininka “tana gama fadar hk ta juya da sauri sectary ta shiga kiran sunanta maryama !maryama!! amman ina ko juyowa batayi ba ta cigaba da tafiya.”shiru yayi yana tunani gbdy kwakwa luwarsa ta toshe ya rasa me yake son yayi, shima babu shiri ya mike yayi waje da sauri  sectary some ta daga hannunta sama tana cewa "thank you maryama ta fad'a tana tattara kayansa ta fito da sauri ta biyo bayansa .” Babu yawa ayi hakuri dashi 😭🙏🙏 Mmn sudai💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 12 “Har mr ata ya fito haraban ma’aikatan zuciyarsa tafasa take . da wannan d’acin rai ya qaraso gida duk wani d’aga hannu da securities suke masa bai kalli inda suke ba ,hakan yasa duk suka shiga hankalinsu alokacin da jerin motoncinsa suka paka babu wanda yayi kaud’in isa inda yake dan duk lokacin da yanayinsa yayi haka to gagarumin bala’i ne zai biyo baya.haushinsa ba’a iya kan wanda ya ta’bosa yake tsayawa ba har akan wanda bai da ruwa da tsaki yake saukewa , dan a irin wannan lokacin yake korar mutun daga aiki ko kuma ya bawa mutun hutun satittika.” tun kafin yasa kai cikin babban parlour’n gidan ya soma jiyo hayaniyar mutane sai lokacin ya tuna ashe gobe ne zaayi sunan auta.” a dake ya sanyo kai cikin parlour’n fuskarsa babu digon annuri bai tsaya ba kai tsaye samansa ya nufa batare daya kalli tarin matane dake zaune a parlour’n mami ba, ita kanta mami bai nemita ba sakamakon kansa dake masa mugun sara . “Ahankali ya zauna akan daya daga cikin kujerun cushions din parlour’n sa kanshi na cigaba da sara gabadaya ya kasa samun natsuwar zuciya da kwanciyar hankali.”ji yayi muddin bai kira maryama ya mata bala’i ba bazai ji dadi aransa ba sannan zuciyarsa bazata samu kwanciyar hankali ba dan haka ya soma neman layinta. shigowar maryama kenan tana yiwa umma sannu da gida inda umma Ke tako wa zuwa inda take tsaye tana tambayarta “yau kin dade a wajen aiki .muryarta a gajiye tace “wallahi wannna boss din namu ne sai ahankali nan ta shiga korowa umma abinda ya faru da yadda suka rabu dashi “ikon allah shi kuma haka nashi tsarin yake ?” “ke dai bari umma mutane na mugun shan wahala a hannunsa amman fa duk da wannan takurawar tasa wai haka suke son aiki akarkashinsa nifa ina ganin zan soma neman wani aikin dan bazan jura ba“Allah ya zaba miki abinda yafi zama alkhairi ko cigaba da aiki akarkashinsa ko samun wani aiki “amen umma “! maryama ta fad’a tana cire jakarta tana qoqarin ajiye jakarta kenan wayarta ta d’auki qara ta d’auka tana duba screan din wayar suann “sir ! ta gani wato sunan mr ATA ne yake yawo a screen din wayar tayi shiru tana jin kamr ta d’auka sai kuma tayi tunanin kar ta d’auaka dan batasan me kiran nashi zai haifar mata ba gara ta sharesa dan haka ta kashe wayar gabad’aya gaban ta na fad’awa ta shige d’akinta .” Yayinda adaidai wannan lokacin mami na zaune agefen gadonta kusa da maryam tana cewa"haba maryam banason ina ganinki shiru , yawan tunani ko saka damuwa a zuciyarki shin zai miki maganin halin da kike ciki ne? "Jin haka yasa maryama fashe mata da kuka dan daman danne kukan take tana yinsa a cikin ranta “subhallah !”mami ta furta tana riko hannunta cikin nata “haba maryam daga magana meye kuma abun kuka ?”tunanin ne banaso bare ganinki cikin damuwa “akwai abinda aka miki ne kika dawo nan ke kad’ai ki baro yan’uwanki ?cikin muryar kuka maryam ta girgiza mata kai tana saka hanu ta rufe bakinta saboda wani kukan da yake kuma tahu mata suna cikin wannan halin sai ga nana hauwa’u ta shigo bayanta aunty khadija ce rungume da baby da sauri suka qaraso suna tambayar mami “lafiya mami me kuma faru maryam take kuka ? .” “nan mami ta fad’a masu tsaki aunty khadija tayi sannan ta soma yi mata fada cikin zafin rai “ki zauna kashe kanki abanza ki cuci abinda zaki haifa dan wanda kike damuwa akanshi bai san kina yi ba wai shin dole ne da bazaki rabu dashi da tunaninsa ba ?”a’a khadija banaso haka dame kike son taji ?ke daya kamata ki rarrasheta ki kwantar mata da hankali tunda Kinsan ba'a son tana yawan shiga damuwa da tunani saboda cikin jikinta “.Allah mami maryam din ce da kayan haushi mutumin ko kallon inda take ba yayi bare ya duba situation din da take ciki amman ita kullum cikin damuwa take ,yanzu ki duba kiga kowa tsabgar gabansa yake cikin walwala amman ita ta dawo nan tana damun kanta da tunanin banza da wofi ta qarasa maganar tana jan tsaki sannan ta juya ta fice .” nana hauwa’u zama tayi kusa daita suka saka maryam a tsakiyarsu .ita kam maryam kuka kawai take dan bata da abinda ya wuce kuka most especially idan ta tuna abubuwan da tayi duk akan adam amman babu abinda yayi tasiri akanshi da kyar suka samu tayi shiru ta share hawayenta tare da zabga tagumi still dai tunanin da basa son tayi shi ta sake lulawa ahankali mami ta dinga mata nasiha .” yayinda mr ata yake can bangarensa bai fito ba sai dai zuwa lokacin yayi wanka ya sauya kaya zuwa na shan iska .”wayarsa ya d’auko ya sake kiran number maryama sai dai amsa daya ake bashi wayar is switch off…..Oh my godness god wai me yake faruwa dani ne? komai ya zama worst a gareni? me ma yarinyar nan ta take nufi dani ?“anya kuwa yarinyar nan bazata haukata ni ba ? wannan shine tambayoyin da ya cigaba dayi a zuciyarsa yana jin zafi mai quna a ransa .” Zaune yake shiru a parlour’nsa rike da waya layin maryama yake nema amman still a kashe ya duba agogon wayarsa karfe goma ta wuce tsaki yaja “may be tayi baccinta ya furta a fili yana rufe bakinsa aka turo kofar parlour’n aka shigo saurin waiwayowa mr ata yayi,ahankali kuma ya d’auke kanshi yana fesar da iska ganin yaya hisham ne ahankali yaya hisham ya dinga takowa har ya qaraso inda yake ya tsaya gaban Mr ata yana kallonsa kawai, rasa abun cewa yaya hisham yayi saboda yadda yaga fuskar mr ata alokacin tana cikin wani yanayi daya kasa fassarawa ko da ganin haka sai ya samu waje ya zauna ya zuba masa ido kamar yadda yayi masa, a hankali yaya hisham ya saki fuskarsa zuwa yanayin mur mushi, yace” ATA nazo maka da wani albishiri mai dadi mr ata yayi shiru yana kallonsa yana jiran yaji wani irin albishiri ne duk da baya tunanin akwai abinda zai wanke masa zuciya ahalin da yake ciki .” “babynmu yaci sunan abbanku muhammed tariq ga mamakin yaya hisham murmushin ata ya fara daga yanayinsa sai daya bashi wasu mintuna sannan ya bud'e baki ya cigaba da magana ! Mr ata what this smile ?" wani sabon murmushin ya sake yi cike da tsananin farinciki mara misaltuwa cike da murya Ata Ya furta "ya Allah.! Amman gskiya naji dadin wannan alamarin allah kuma ya raya min ya kuma shirya ma mai sunan babana albarka “Ameen yaya hisham ya furta a fili fuskarsa cike da tsananin murna. yayi mamaki Kwarai da gaske domin bai dauka zai ji dadi har haka ba shikenan fad’a ya qare atsakaninsu a natse ata ya mike ya nufi hanyar fita waje fuskarsa dauke da murmushi yaya hisham ma ya biyosa kai tsaye dakin mami ya shiga anan ya iske mami da yaranta kaf har da maryam zaune .” Kai tsaye gadon baby ya zarce ya tsaya shiru yana kallon baby kwance cikin showel haka zalika maryam shiru tayi tana kallonsa yana ta’ba qirjinsa yana murmushi kafin yaya hisham ya kai hannu ya d’auki babyn ya kai masa sumbata a goshi ya mika masa ya karbi baby ya nufo wajen mami ya zauna kusa daita “sweetheart!”ya kira sunanta “naam adamcy nah ran my prince ya dade yayi murmushi jin dadi har dimples dinsa ya lotsa “an dade baa min abinda ya faranta raina ba “haka ne kasan baby da shiga rai ai na lura tunda aka haifi yaron nan kake son shi kai ma allah ya baka naka masu albarka shafa fuskar babyn ya cigaba dayi yana murmushi “babana ,my prince ,my averything cikin murmushi ya kalli mami “sunan babana hisham yasa bansan yadda zan misalta farincikina ba.” nan take fuskar nana hauwa’u data sauran yanuwata ta bayyana tsantsar farinciki daman burinta kenan sunan babanta amman duba ga shi kad’ai iyayensa suka haifa yasa tayi tunanin sunan abbansa zai sa allah sarki ashe ita zai wa suprise ta kalli yaya hisham tana masa kallo mai dauke da murna da godiya“maryam kuwa ji tayi jikinta yayi mugu mugun sanyi sai taji inama ace nmj zata haifa ba mace ba kai wannnan mutumin ko me zata haifar masa bazai nuna farincikinsa haka ba “ta fad’a a kasan rabata “hisham ya tsallake sunan kowa a dangi yasa na babana bansan yadda zan kwatata murnata ba yau “. hankalin mami gabadaya ta maido kan ata dake zaune rike da baby “lallai wannan abu yayi kyau Allah yayiwa rayuwar ishaq albarka koni naji dadi sosai kuma nasan hajiya zulfa’u ma zataji dadin wannna alamarin kai kowa ma nasan zai ji dadi yaya hisham ya mike ya fita yana dariya byn Kmr second biyar nana hauwa’u ta kwashe kayan baby daaka kawo wa mami tabiyo mijinta d’akin da take jego suka shiga tare ta nufi wordrobe din baby ta bude ta soma qoqarin ajiye kaya .” Ahankali ya tako zuwa inda take ji tayi kawai ya hadeta da jikinsa ta baya ta juyo a tsorace suka hada ido fuskarsa a sake “meye na wani tsorata bayan kinsan mu kadai ne a dakin “ ?a ganinka bai dace naji tsoro ba?ya daga mata girasa daya lumshe masa idanunta tayi tace “yau ne fa na cika kwana shida da haihuwa “matsota ya sake yi sosai ya hadeta jikinsa “an só !? sai akace kar naji dumin jikin matata ?numfashi ta sauke alokacin da taji ya zame hular kanta ya fara shafa sabon kitson daaka mata kamar wata sokuwa haka ta dawo yayi kamar zai warware mata zani tayi saurin rikewa tana kallonsa ganin yadda ta tsorata ya saki murmushi yana cewa “malama babu abinda zan miki wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke “nayi missing dumin jikinki da lip’s dinki bari na rungumeki na rage zafi yana gama fad’ar hk ya hadeta da jikinsa ya kai hannusa ya taro byn kanta ya hade bakinsu waje daya .” *** Da misalin karfe shad’aya na daren ranar bayan maryamta taga ma komai nata ta dawo parlour’n ta zauna akan kujera hannuta rike da littafin zane tana aikin mr ata duk da tace bazataje aiki gobe ba saboda wulakancisa amman zatayi iyakar qoqarinta taga ta zana masa abinda yake so sai ta mikawa yusura gobe da sassafe ta mika masa ta jima tana zane sai dai bata gama ba acikin biyar uku kawai ta samu damar yi masa a qarshe ta tattara taje ta kwanta washegari karfe bakwai a gidan su yusura tayi mata alokacin yusura na qoqarin futa zuwa aiki bayan maryama sun gaisa da iyayen yusura ta maida hankalinta kanta “ya naga kin biyo ta nan kuma cikin wata irin shiga “?bazani aiki bane yau nazo ne na kawo miki wadan nan zane ki kaiwa mr ata “what ?haba maryama so kike ya tasheni aiki kawai kije ki shirya ki kai masa da kanki ?ai ban gama bane shiyasa nake jin tsoron zuwa ,shine ni zaki tura ni dai gsky Kiyi hakuri gara kije da kanki “yanzu dai bazaki kai masa ba?” gsky ba wai bazan kai masa bane tsoro nake ji maryama ta dauki lokaci tana fama da yusura as ending dai da kyar ta karba da zumar zata bawa madam some sukai sallama Taron suna akayi a gidan mami mai cike da tsantsar farinciki dan tsabar murna ma mr ata bai je koina ba yayinda duk wanda ya kalli fuskarsa zai san yana cikin farinciki da annashuwa sannan duk wanda yaji sunan da baby yaci sai yayi murna tare da yiwa marigayi alhaji ishaq addua kowa ka kalli fuskarsa farinciki yake banda maryam da gabad’aya tayi wani iri kallo daya zaka mata kasan akwai damuwa atattare da ita duk da mami tana cikin hidima amman hankalinta na kan maryam bini bini zata nemota taga yanayinta ,baby ishaq wanda aka masa lakabi da ashraf ya samu kyaututtuka ta bangaren dabam dabam ta bangaren yan’uwa da kaninsa da kuma bangaren qawayen hajiya zulfa’u dana mami ata ma kyauta yayi masa ta mussaman inda ya bashi takardun gidajensa biyu dake acikin runin gidajensa dake banana estate .” Zaune maryam take akan kujera a parlour’n umma ta rungume pillow hannuta rike da littafi wanda ya kasance english novel ne tana karantawa domin so take ta cire damuwar mr ata aranta dan tun safe take cikin tashin hankali da fargaba shiyasa ma ta kasa qarasa masa aikinsa dan batasan wainar daake toyawa ba jira take biyar tayi ta kira layin yusura taji ko ta bawa madam some .”knowking din kofa taji ta ajiye littafin hannunta akan kujera da pillow ta mike ta garasa bakin kofa ta bude wata kyakkyawar budurwa ta gani tsaye abakin kofar lokaci daya taji wani mummunar faduwar gaba from know where ya diram mata “ko zan iya shigowa ? budurwar ta tambaya “sunana anifa friend din sadam ko nace tare mukayi karatu dashi haka ma wurin aikinmu daya dashi bana nan nayi tafiya na dawo naji abinda ya samesa”jin haka yasa maryama ta qara sakin fuska sosai tace sannu da zuwa ki shigo daga ciki budurwar ta shigo ta tsaya tana qarewa falon kallo” ya kika tsaya ki zauna mana babu mutsu ta samu waje ta zauna tana cigaba da qarewa falon kallo .” “Kece matar daya aura “?maryama ta gyda mata kai alamun “eh!allah sarki wai ya wannan alamarin ya kasance ance anemi sadam an rasa amman kuma ke kina raye ?kuma kin cigaba da rayuwa batare da kin cigaba da nemansa ba ko yana raye ko ya mutu?” ya zakice hk ?kin kuwa san irin nemanshi da mukayi ?” munyi iya qaqarinmu ni alokacin bana cikin haiyacina ni dai nasan an binnesa da ransa daga nan kuma bansan komai daya faru ba “okay budurwa ta gyada kanta tana cewa “allah bayyana shi idan yana raye idan kuma ya mutu allah ya jikinsa dan sadam mutumin kirki ne kowa nashi ne sam bashi da matsala banji dadin abinda ya faru dashi ba allah dai yayi masa rahma.”ameen !maryama ta fad’a .”muryarta cike da runi.” “Amman dai ya kamata kiyi aure zuwa yanzu tunda baya raye .”maryama tayi shiru tana dubanta hakan yasa budurwar tace “am really sorry shawara ce na baki dan naga ke yarinya ce bai dace kice zaki tsaya batawa kanki lokaci ba saboda rayuwa babu tabbas ko yana raye bare baasan a hali da yake ciki ba a mace ne ko a raye “haka ne banji zafin mgnrki ba amman dai na barwa allah komai .”gsky ne kinyi rashin miji mai hakuri da son mutane kai baqarmin sabo mukai dashi ba alokacin muna karatu koda yaushe muna tare har ma mutane suka fara tunanin ko akwai soyayya a tsakaninmu .” Maryama tayi murmushi kana tace “Amman kuma bai ta’ba bani labari ki ba ?duk wasu abokan karatusa nasani ,haka dayawa abokan aikinsa nasani kece dai gsky ko sunanki ban ta’ba ji ba sai yau shiru budurwar tayi sannan maryama ta cigaba “bari na kira mahaifiyarmu idan zata dawo yanzu ku hadu watakilla ya taba bata labarinki ?” Oh ! bata nan ne ?eh ta dan fita amman bazata jima ba zata dawo zan so naganta dan hasalima akwai abinda ya kawoni saboda akwai aikin project din da muka fara dashi kafin nayi tafiya in fact maryam document din gabadaya suna hannunsa inda zan samu document din gaskiya da zanji dadi sai na qarasa komai idan aka biyani sai nã kawo masa nashi kason tunda tare muka fara .” “Okay wannan ba matsala bane wani suna ne ajiki sai naje dakinsa na duba miki uhm zakiga sunana da sunanshi maryama ta mike itama budurwar ta mike da sauri “ammm ko zan iya biyoki dan ba lallai ki gane document din ba maryam ta tsaya jim tana mata kallon mamaki kafin tace “tunda akwai suna ai komai zai zo da sauki amman dai muje tayi mata alamar ta biyota da hannunta “maryama tana gaba budurwar data kira kanta da anifa ta biyota basu tsaya akoina ba sai a bakin kofarsa .” Tsayawa tayi cak qirjinta na bugawa a hankali ta tura kofar dakin ta sanya kafarta daya tana mai jin faduwar gaba tunda aka nemesa aka rasa bata qara shigowa dakin ba ta shigo sosai haka ma anifa abubuwa dayawa sun dawo mata yadda a farko kamar bazai karbi soyayyarta ba daga baya ta juye soyayyar gaskiyar daya dawo yana mata sadaukar wa da yayi a gareta aranar daurin aurensu murmushinsa tabbas matar tayi gsky shi din mutumin kirki ne .”a hankali ta sauke naunayen ajiyar zuciya tana kallon koina a dakin komai nashi yana nan kamar lokacin da yake nan dakin babu dotti da alamun umma na kula da dakin sosai .” Ahankali suka fara duba wuraren da takardu suke sai dai duk document din da maryama ta nuna mata sai anifa tace bashi bane can ta kalleta “ammmm ko akwai key din wordrobe dinsa a hannunki ?maryama daukowa tayi ta mika mata tare suka bude wani jaka suka gani dan haka suka fito dashi tare suka bude suka fito da takardun ciki gbdy sai dai basu gani ba tarasa yadda zatai can tayi wani tunani dan haka ta kalli maryama “ko zan iya samun ruwa ?ta dafe kanta maryama tayi tana cewa “sorry wallahi na manta ban baki ruwa ba akawo miki juice ko ruwan Kika fi bukata ?kawo min ruwan ma ya isa ok bari naje na kawo miki ta mike ta fita wanda hakan ya bawa budurwa damar kira a waya .” byn an dauka ta soma magan kasa kasa “na fa duba inda kace amman banga komai ba sai wasu takardun dabam can bangaren data kira akace “ki dai duba da kyau zaki gani anan suke ,wa kika samu a gidan?” “ wannna sakariyar yarinyar , okay shinkenan naji na daina ta fad’a tana ajiye wayar akan gado ta cigaba da dubawa har tagani naunayen ajiyar zuciya ta sauke da karfi ta dauki abinda ya kawota tana mgnr a fili “ya allah na gode maka da baka bari na sha wahala ba “kin gani ne taji sautin murayar ta cikin waya ?eh ! nagani bari nayi masa kyaywan ajiya ajikina kafin ta dawo ta daga rigarta daman akwai bodyhug data saka domin aiwatar da shirita ta nade takardun ta saka acikin rigarta ta maida rigarta ta sauke da sauri sannan ta cigaba dadduba sauran takardun zuwa sanda maryama ta dawo dakin tana qaqarin mika mata cup din ruwa taji sautin magana “me kik jira ne ?ga ruwa taji muryar maryama a gigice ta dago da sauri ta mike tana duban wayarta da mgn ta fito “kina jina Kiyi sauri mana ina kiranki please “budurwa tayi sauri ta dauki wayar tana rage volume ta gefe “wannan muryar fa ? Maryama ta furta a matukar rikice .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 13 Jikin budurwar na kyarma tace “wani abokin aikina ne wallahi”ta fad’a a rikice tana maida hankalinta ga wayar “kana jina?” okay gani nan zuwa yanzu “daga haka ta kashe wayar gbdy, maryama tayi shiru tare da zuba mata shayayyun idanunta tana kallonta qirjinta na dokowa da qarfi “tabbas wannna muryar da taji yanzu daga cikin wayarta tasanta kuma ba muryar kowa bace face muryar ya sadam dinta ,jikinta a matukar sanyaye ta mika mata cup din ruwa data kawo mata tana cewa”wanan murya kamar ta sadam ?”da sauri budurwar tace “no! d’an dai kina cikin alhinin rashinsa ne kikaji kamar irin nashi ne amman sam sam bashi bane wannna ,tayi maganar a rud’e zufa na karyo mata .” “kad’an tasha ruwan ta mika mata cup din tana cewa “na gode sosai da kulawarki sai dai ina ganin zan wuce yanzu dan duk na duba banga document din da nake bukata ba “.ta qarasa maganr cike da damuwa akan fuskarta kamar da gaske “shikenan mun rasa komai na project dinmu amman allah yasa ya zame mana alkairi “Ameen! maryama ta amsa mata da haka .”tana jin wani iri a gabad’aya ilahirin jikinta yayinda kallo d’aya zakawa budurwar nan kasan bata cikin natsuwarta ba kamar sanda ta shigo ba, a yanzu a kallon da maryama take mata tamkar mai laifi ce tsaye a gabanta ji tayi kamar kar ta bari ta wuce har sai umma ta dawo sun hadu da juna ,gyaran murya budurwar nan tayi kana tace “maryama ni zan wuce duk da naso na tsaya mu had’u da umma amman wannan kiran da kika ga na amsa na gaugauwa ne ana bukatar gani na yanzu wani aiki ne ya taso amman in sha allahu zan dawo cikin satin nan muga juna da umma .” Naunayen ajiyar zuciya maryama ta sauke tace “Kamar kin shiga zuciyata tunanin da nake kenan ku had’u da umma amman shikenan sai kin dawo muna zuba ido murmushi ya bayyana akan fuskar budurwa sannan ta soma qoqarin fitowa daga d’aki a tare suka fito .”har bakin part din umma ta rakata inda ta hango baba gali tsaye tare da aunty salma cike da tsinkewar zuciya maryama tai sallama da budurwar ta juyo ta koma bangaren umma kai tsaye dakin ta koma ta maida komai inda yake sannna ta dawo parlour’ madadin ta cigaba da karatunta sai kawai ta kira layin yusura taji yadda ko ta samu damar mikawa madam some zanenta kira d’aya ta d’auka.” Bangaren baba gali kuwa hankalinsa kacokan ya maida kan aunty salma dake tsaye gefensa yana dubanta”maryama kamar yau bataje aiki ba “uhm ta furta tana dariyar mugunta “ai muddin ina raye kuma malamaina na aiki an dakatar daita kenan dan yadda nida ya’yana bamuji dadin rayuwa ba to wallahi itama bazataji ba muddin ina raye .” baba gali ya gyad’a kai kawai yana gyara tsayuwarsa inda aunty salma ta cigaba da magana “ka duba kaga alamarin yaron nan yusuf gabad’aya ya daina neman inda muke dan ma aikin malam yana tasiri har yanzu ajikinsa ai da dawo zai wajen wannan Shegiyar yarinyar“ai kuwa da ya cucemu kina kallo fa kullum sai na kiran layin mahaifinsa amman magana d’aya ce muyi hakuri .” wannan alamari ya fara damuna matuka dan dai burina auren ya tabbata “kar wannan ya dameka kai dai kayi shiru kawai abunka ka zuba masu ido har zuwa sanda zata fashe “. “Allah ta wajena akwai shirin da kikeyi kenan akasa ?sosai kuwa shirin kuma babban shiri ne ai na rantse da Allah muddin ya’yana basu fara barin gidan nan zuwa gidan miji ba babu inda maryama zata sai dai bayan raina .”murmushi jin dadi ta subewa baba gali itama aunty salma murmushi take tana kallon fuskar mijinta dake kwance da annuri sosa keya ya hau yi yace “an gaishe da salama uwar gidan gali amman mai zai hana kisa ayi aikin da wannan matar zata damka mana takardun gidan biredin da ma duk wani abu daya zamo mallakin sadam ne .itama murmushi tayi tace “sha kuruminka mijina me kake ci nã baka na zuba ai duk sai sun dawo tafin hannunmu sai yadda mukayi dasu kai dai ka zuba ido kawai zaka sha kallo “an gama ranki shi dade ahaka ya juya ya nufi hanyar fita waje ita kuma ta shige ciki tana zagin maryama da umma .” Da misalin karfe goma na daren ranar Mr ata yana zaune a tsakiyar gadonsa system ne agabansa yana duba sakonin mutane sai dai duk wani motsi da bugun da zuciyarsa takeyi makale take da tunanin maryama kusan ma yace tunaninta ya hanashi sukuni baya jin zai iya jurar rashinta yau kawai da bai sanyata acikin kwayar idanunshi ba yana jinsa cikin matsi da takura shiru yayi yana cigaba da aikinsa yayinda ahankali maganganunta suke zuwa masa daki daki babu abinda brain dinsa bai kawo masa ba ,wani yayi tsaki wani yayi murmushi yayinda itama .”bangaren maryama itama ta kasa runtsawa tunani muryar da taji d’azu take .” muryar sai kuwa take mata acikin kunnuwanta dan koda tasanarwa umma zuwan budurwar itama cikin yanayi na tashin hankali ta hauta da fad’a tace ita sam sam bata san wata mai sunan anifa ba mai yasa zata amince daita dan haka karta sake irin wannan ganganci “. maryama ta qara da sheida mata muryar data ji nan kuma jikin umma yayi sanyi tace “ haba maryama wai mai yasa bazaki manta komai ba dan dai kin saka kulafucinsa aranki ne yasa kike jin kamar yana raye banda abunki mutumin da’aka binne agabanki “amman kuma umma ai babu abinda Allah bazai iya ba “to shikenan tunda kince haka Allah yasa yana raye amman yana raye me yasa bazai dawo garemu ba ?”ta qarasa maganar tana fesar da wani numfashi mai zafi kana ta samu waje ta zauna ta zabga tagumi tare da lumshe idanunta .”maryama tayi wani juyi tana sake lulawa duniyar tunani .” “idan tayi tunanin rayuwarta da irin kalubalin data fuskanta arayuwarta sai ta dawo tunanin mr ata duk dai ta dan samu natsuwa kadan dan yusura ta sheida mata bai je office yau ba “ko dai taje aiki gobe ne ko zai share bazai ce mata komai ba ?Aa maryama karki je aikin nan gobe?tayiwa kanta gargadi “ karkiyi kuskure zuwa domin kuwa ba qaramin aikinsa bane ya tozartaki kamar yadda saba tozarta duk wanda yaso, ahankali ta sauke numfashi tana kallon inda kayan aikinta yake .”nan ta soma tunanin ko zatayi wani abu koda na awa biyu ne idan ma baza taje aiki gobe ba ta kaiwa yusra da safe kamar yadda tayi yau alabashi sai ta bawa madam some ta bashi.” idan ya nemeta sai taje idan kuma bai nemeta ba shikenan sai ta hakura ta cigaba da zama a gida “. Bangaren mrs ata ahankali ya cigaba da aikinsa kafin ahankali ya janyo d’aya daga cikin wayoyinsa ya soma neman layin some kira d’aya ta dauka cike da girmamawa tace”barka da dare sir ?”barka ya fad’a tare da yin shiru yana kallon screen din system ya d’auki second goma sannan ya cigaba da motsa lips dinsa “yarinyar nan kuwa ta kammala da ayyukan jiya ?”some tayi shiru cike da jin tsoron sheida masa cewar maryama bata zo aiki ba dan tasan ransa zai yi mugun baci idan yaji amman rashin sheida masa shima zai sa ita kanta ta janyowa kanta gagarumin matsala dan haka gara ta sheida masa muryarta na rawa tace “sir maryama bata zo aiki yau ba amman ta aiko da zane guda uku an kawo “what !? ya furta da d’an karfi nan take zuciyarsa ta fara tafarfasa “wani irin batazo aiki ba ?”batazo ba sir sai dai bansan dalilin rashin zuwanta ba kafin ta sake cewa wani abu taji kit yayi disconnecting din kira ya soma neman layin maryama .” Maryama na kwance ta soma jin qarar wayarta wanda shine ya dawo daita daga tunanin da take,ta mika hannu ta daga ta kara a kunnenta ba tare data damu da duba mai kiran ba"Assalamu alaikum warahmatullah" muryar nan nata mai daraja da qima a wajensa, muryar nan da yake bawa girma muryar nan da babu tamkarta acikin zuciyarsa itace ta ratsa dodon kunnensa ji yayi tamkar an cire masa duk wata laka dake jikinsa ta cire wayar a kunnenta ta duba ganin sunansa sai da qirjinta ya buga ta sauke numfashi ta maida wayar ta sake yin wata sallamar tare da yin shiru tana jiran taji yanayin da zai amsa mata sallamarta .sai dai madadin taji ya dawo mata fatan amincin data masa sai taji maganarsa cike da gadara ”ke ni ne na zama abun wulakantawa wajenki ?” Da sauri ta mike zaune tana cewa no !no sir !! ba haka bane wallalhi bana cikin natsuwa ne shekaranjiya kayi hakuri sir “ba hakuri na kira ki bani “mai ya hanaki zuwa aiki yau ?”shiru tayi zuciyarta cike da tsoro “kaji mutumin da bai je aiki ba ko ina ruwansa da rashin zuwanta ?”am talking to you?”amm uhm “sai kuma tayi shiru ta kasa cewa komai “saboda kin rainani shiyasa kike yin abinda kika ga dama “?ta sake kwantar da muryar da ladabi tamkar tana gabanshi tace “sir ba haka bane ai tsakanina da kai babu raini yau din ne na tashi da matsanancin ciwon kai ko kwayar idanuna bana iya budewa amman kayi hakuri” ta qarasa maganar cikin muryar kasaka kwalla na cika mata idanunta alamun kuka.” nan take yaji zuciyarsa ta karye idanunshi ya lumshe sannan yace “Allah ya baki lafiya karki manta da sauran aikin dana baki gobe ne za’a zo kar’ba kiyi qoqari kiyi da kyau karki bari a samu wata matsala ko kuskure.” tace “in sha allahu sir gobe karfe tara daidai dashi zaka soma cin karo a office dinka ta fad’a “kiyi make sure bakiyi bacci ba dan ki gama komai kafin 5:30 “ok sir zanyi duk yadda kace “ very good .”wani farinciki ya mamayeta cike da jin dadi tace “thank sir …”yayi shiru yana jin yadda take farinciki wanda yayi sanadiyyar shima ya tsinci kanshi cikin farinciki ya maida jikinsa ya jingina da abun gado ya janyo pillow ya matse a faffad’an qirjinsa yana jin tamkar itace rungume a qirjinsa “.“mr ata !ta kirasa cikin kasalalliyar muryarta mai tsananin kashe jiki da zuciya “tasan bazai amsa mata ba dan haka ta cigaba da magana “nayi maka sallama irin ta addinin muslinci har sau biyu amman baka amsa ba “still shiru yayi mata yana sauke mata numfashinsa a kunnenta “. “dan allah ka amsa min nima kamin fatan amincin Allah ya tabbata agareni shiru ne ya sake biyowa baya har na tsawon second biyar har ta fitar da rai zai ce wani abu sai ta jiyo sautin sanyayyar muryarsa “wa alaikumussala wa rahmatullah “.ya amsa mata bayan ya sauke ajiyar zuciya. idanunta ta lumshe daga can yana duban kanshi a madubi sai yaga gabadaya ya sauya tamkar bashi ba dan shi kansa ya san baya abubuwa irin na mutane “na gode mr ata na gode da kamin fatan samun amincin Allah agare…” jiya tayi ya katse kiran tun bai ji mai zata qarasa cewa ba .”numfashi ta sauke tana godewa allah daya d’aurata akanshi dan bata d’auka zai sauko haka ba bama ta d’auka zai nemeta ba ta d’auka shikenan sai dai taji an koreta daga aiki .” ta ajiye wayarta akan gado, nan da nan ta duro ta d’auko wata katuwar takardar zane tana dubawa ahankali ta soma aiki har kusan karfe biyun dare tana aikinta .” yadda batayi bacci ba haka shima bai runtsa ba bini bini zai kirata yaji ko idanunta biyu .”gyangyadi tasoma na alamun bacci da sauri ta dawo haiyacinta “kai bacci ka barni bazanyi ka ba har sai na kammala da ayyukan gabana babu abinda take sai Hamma , bacci ne sosai acikin kwayar idanunta amman haka ta cigaba da zane amman bacci ba’a cin bashinsa sai daya d’auketa bata farka ba sai karfe uku da rabi na dare agigice ta kai idanunta kan agogo ta sauke numfashi tana hamma “wallahi bacci nake ji ta furta cikin muryar bacci tana lumshe kwayar idanunta sannan ta bud’e tana kallon tarin takardun data baje akan gadonta ,dole sai na gama aikin nan kafin na kwanta idan ba haka ba zan had’u da tashin hankali gobe.” ta mike ta tattara kayan aikinta ta dawo parlour’ ta d’auki remut ta kunna tv wai dan kar bacci ya d’auketa ta cigaba da aikinta amman ina bacci fa yace bai san hakuri ba ai kuwa ya kwasheta akan kujera batare data qarasa aikin ba.”shima bangaren mr ATA kwana yayi yana aiki batare daya runtsa ba haka mami bata runtsa ba, ta shigo ta kawo masa coffee ya amsa batare daya ce komai ba ta juya ta fita ya kai bakinsa yana kur’ba a hankali ya d’auki wayarsa yana neman layinta sai dai wayar na ringing baa d’auka wanda maryama na can tayi nisa cikin baccinta ganin haka ya mike tsaye ya ture system din gabanshi ya shiga zariya hannunsa daya cikin aljihunsa yayinda kunnensa ke manne da waya yana neman layinta “maryama ki d’aga wayar mana amman shiru bata d’auka ba allah dai yasa ba bacci yarinyar nan tayi ba.”? Tana tsaka da baccinta taga yaya sadam sanye da riga baki yana tafiya a hankali ,yayinda hannunsa daya ke rike da waya dayan hannunsa kuma rike da wata kyakkyawar budurwa suna tafiya cike da annashuwa da farinciki har suka qaraso farm center dake ikeja a long suka tsaya daidai wajen wani katanfarin gidan abinci wanda babu abinda babu naci acikinsa budurwa ta kwanto jikinsa sosai tana zuba masa shagwaba tana nuna masa restaurant kai tsaye suka shiga suka samu waje a vip suka zauna inda ma’aikatan wajen suka qaraso suka mika masu wata takarda da jerin abinci da suke dashi yake zane acikinsa budurwa nan tayi shiru tana kallon hadin salad wanda yaji nama da cocomba ta sake kwantowa jikin yaya sadam ta nuna masa abinda take bukata murmushi ya sakar mata tare da shafa gefen fuskarta ya nunawa maaikacin dake tsaye nan ya tambayesu zasu ci anan ne ko zasu yi takeway .” Ya sadam ya kalleta tace “zasu wuce dashi dan haha maaikacin ya juya cikin lokacin kankani ya dawo rike da farar leda ya ajiye masu akan table din gabansu yaya sadam ya ciro kudi agaban aljihunsa ya mikawa mutumin sannan ya kalli budurwa da yake tare daita ya kai bakinsa daidai nata zai yi kissing dinta nan maryama ta farka a matukar gigice tana kiran sunansa wanda hakan yasa umma ta farka daga nata baccin ta fito da sauri ta nufi d’akinta sai dai bata ganta ba dan haka ta fito zuwa falo tana kiran sunanta “maryama! maryama !! Kukanta yasa ta qaraso da sauri ta rungumeta tsam ajikinta tana cewa “lafiyaki meke faruwa?”ummah mafarki nayi da yaya sadam tare da wata budurwa allah umma ina ji ajikina yaya sadam bai mutu ba yana raye .” Umma ta kwantar da kanta a jikinta tana cewa “ idan bai mutu ba maryama mai zai hanashi dawowa gida ?idan bai dawo danke ba ai ya dawo saboda ni mahaifiyarsa dana rage masa a duniya ki cire wannan tunanin cewar bai mutu ba aranki d’an mutuwa kam sadam ya mutu sai dai muyi masa fatan allah ya hada fuskokinmu a aljanna .”shiru maryama tayi tana nazarin maganarta da kuma tunanin yarinyar data zo jiya a matsayin abokiyar aikinsa sannan kuma da sautin muryar dataji irin nasa anya kuwa sadam ya mutu kamar yadda mutane suke tunani?” ita dai tana ji ajikinta bai mutu ba amman zatayi kokari taje farm center gobe .”maza tashi muje ki kwanta ki bar aikin nan haka kya qarasa gobe idan allah ya kai mu mikewa tayi jikinta a matukar sanyaye umma ta tattara duk kayan aikinta suka nufi dakinta ta kwantar daita akan gado itama ta hau ta kwanta tana shafa sumar kanta .” kasa komawa bacci tayi saboda da zarar ta runtsa idanunta sadam dinta take gani har asuba babu wani baccin daya dauketa .”Kiraye kirayen sallah ta soma ji daga masalatai mabam bamta dan hk ta sauko daga kan gado ta shiga bayi ta dauro alwala ta fito ta isa inda sallaya yake ta d’auka ta shimfida ta soma gabatar da nafil fili haka ma umma washegari qarfe takwas daidai ta shirya cikin doguwar riga yellow ta fito ta bar gida kai tsaye farm certer ta nufa inda ta shiga gidan sai da abincin data gani ta samu waje ta tsaya tana dube dube komai da ta gani a mafarkinta haka tagani azahiri sai dai wurin babu mutane sosai tana tsaye har karfe tara tana zagaya wurin ko Allah zai sa ta gansa sai dai babu shi .” Jiki a sanyaye ta fito tana dube dube duk inda taga gidan abinci sai ta tsaya ta nuna hotonsa ko sun gansa a wurin jiya sai dai har karfe goma bata samu wanda yace mata yaga koda mai kama dashi ba amman haka ta cigaba da nemansa yayinda mr ATA ke faman kiranta a waya tana danna masa rejecting .”tsaye yake a office yana zariya domin kuwa dai lokacin da masu kar’ban zane yayi kusa gabadaya an gama arrangement din komai maryama kawai ake jira ya sake kiranta adaidai lokacin data nunawa wani mutun hoton sadam yace “zaki dauki kiran ne ko zaki bari naga hoton da kyau ?”sorry please ta fad’a tana saka wayar a flay mood ta mika masa wayar.” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.        Page 14 Mutumin data mikawa wayar shima dai cewa yayi bai gansa ba hasalima bai ma ta'ba ganin mai kama dashi ba" yana gama fad'ar haka ya mika mata wayar ya shige ya barta tsaye cikin tsananin tashin hankali ita kanta tasan mafarki ba gaskiya bane amman mai yasa zata damu kanta akan mafarki ?"saboda zuciyarki ta kasa hakura da cewar yaya sadam ya mutu ne"ta bawa kanta amsa da haka tana dafe foring head dinta tana cire wayarta a flight mode ." Inda mr ata yake can cikin tsananin damuwa sosai ,a natse ya fito daga office dinsa rike da wayar da yake ta faman neman layin maryama yana bin kowa da wani iri kallo, yayinda kallo daya zaka masa ka tabbatar da cewar baya cikin nutsuwa da walwalarsa duk da daman ba mai sakin fuska bane amman na yau din yafi na sauran lokuta nunawa ."yana cikin wannan halin ya samu kiran gaugawa daga Z&A dan haka ya kalli agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa shabiyu daidai yanzu ta buga bai koma office dinsa ba ya zarce zuwa qasa direbansa a ruwa da escout dinsa suna ganin fitowarsa duk suka zabura suka mike da sauri aka bud'e masa gidan baya ya shiga ya zauna yana jin wani irin mummunar fad'uwar gaba hannunsa ya kai gwiwar qafarsa yana kad'a qafarsa d'aya yana tunaninta." tafiyar mintuna ta kawosu Z&A" sanda direba  escort dinsa yayi parking atare escout dinsa suka firfito gbdyansu rike da bindiga suka  zagayesa inda direbansa a ruwa ya fito da sauri ya bud'e masa kofa ya fito ya nufi ciki har anan ma an fahimci tsananin damuwar da yake ciki ."har yaje ya dawo damuwarsa na nan sai ma ninkuwa da tayi ko cikin kamafanin ranar kowa yasan lallai akwai abinda ke damunsa dan haka kowa ya qara shiga hankalin sa, tun daya hawo saman bai ga alamun maryama ba gabansa ya cigaba dukan tara tara amman ya dake ya samu waje ya zauna ya soma gabatar da ayyukan dake zube akan makeken table dinsa yana mamakin rashin ganinta ."bayan kamar awa biyu da shigowarsa office ya sake duba agogon hannunsa yaga lokaci ya soma tafiya amman babu alamun shigowarta ." ahankali ya mike ya tura hannunsa d'aya cikin aljihun wondonsa yana taku acikin office din duk wani motsi da zai ji sai ya saita idanushi kan glass door kasancewar ana iya hango duk wanda ya shigo amman sai yaga ba ita bace ,nan fa natsuwarsa ta qara barin gangar jikinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye sai kai kawo yake daga cikin office dinsa zuwa wajen office dinsa zuwa office dinsu maryama kunnensa manne da waya yana faman neman numberta tare da sake duba ogagon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa sauran mintuna talatin wad'an da zasu zo suga representaition dinsu su qaraso ." daga sectary dinsa har sauran abokan aikin maryama hankalinsu a matukar tashe yake sakamakon yanayin da mr ATA yake ciki ,".yana tsaye sectary ta qaraso da hanzarinta ta tsaya kusa dashi cike da girmamawa idanunshi ya tsura mata yana son yaji mai zatace masa "sir har yanzu bata qaraso ba dan allah kayi hakuri sir gashi Ina ta kiranta bata d'aga kiran ya lumshe tsumammun idanunshi dan shima layinta yake kira tana shiga bata d'agawa fuskarshi a had'e ya tsare some da kwayar idanunshi kafin a hankali ya motsa labbansa "ina yarinyar data bawa zanen jiya ?" da sauri some tayi baya kad'an ta soma kiran yusura batare da 'bata lokaci ba yusura ta fito daga office dinsu ta bayyana a gabansu cike da girmamawa tana gaishesu idanuwansa masu matuqar tsoratarwa suka sauka akanta gabad'aya yusura ta rud'e "kinyi waya da maryama yau ?"no sir !ta bashi amsa a rude ". "kirata ko zata d'auka jikinta na rawa ta soma neman layinta"kisa wayar a handsfree "okay sir tayi kamar yadda ya buqata sai dai tana kira ta d'aga muryarta a tsarke tace  "yusura !" maryama kina ina ?"da sauri mr ata ya fixge wayar ya soma magana cikin zafin rai "ke kina ne ?"kit yaji ta kashe wayar gbdy "oh shit ya furta yana dafe goshinsa yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa yana jan tsaki byn second biyar ya sake tsare yusura da ido "akwai wanda zaki kira a gidansu yanzu domin muji halin da take ciki ?"tayi saurin gyad'a masa kai alamun eh !zufa na karyo mata "ok call !ya fad'a atakaice yana juya bayansa nan da nan ta soma kiran layin umma kira d'aya biyu umma ta d'aga byn sun gaisa ta tmbyeta maryama fa "?ai ta fita tun da sassafe lafiya yusura?"babu komai har yanzu bata qaraso office ba "zata qaraso in sha allahu dan tun sassafe ta bar gidan nan "okay to .ta fad'a tana gyad'a kai cike da tashin hankali ya wucesu zuwa cikin office dinsa da niyyar zama sai dai ya kasa zama bai sani ba tashin hankalin na meye haka na wanda zai zo ne ko kuwa na bai san dalilin rashin zuwan maryama  aiki bane ko yace mai tsaidaita ?." sectary ta biyo shi tana kwantar masa da hankali akan zata zo may be hodop ne ya riketa tunda ance tun da sassafe ta bar gida ya kalli agogon hannunsa a d'age yana cewa " wani irin hodop ne wannan har biyu saura ?yayiwa zuciyarsa tmby," ganin har kusan karfe uku bata shigo ba ya d'auki wayarsa ya shiga neman chief emeka yana kiransa ya d'auka yana cewa "shigowar mu kenan yanzu nake shirin kiranka muna qasa ka turo a hawo damu sama shiru mr ata yayi ya kasa magana yana tunanin me zai ce masa "kayi shiru ko akwai matsala ne ?uhm bari dai a shigo daku "some !"yes sir kisa a shigo da cheeif emeka ita kanta sai data ji mummunar fad'uwar gaba ta fita da hanzari zuwa inda suke ta gasiehesu cike da girmamawa sannna tace su biyota madadin suga an wuce dasu conference hall sai suka ga an nufi office din mr ATA dasu ." "Have a set !"suka zauna me za'a kawo maku coffee ko juice "?any one !suka bata amsa ta juya da sauri ta fita, hannu mr ATA ya mika masu suka gaisa d'aya bayan d'aya sannna suka fara zantawa akan abinda ya kawosu some ta shigo ta ajiye musu juice ta samu guri ta tsaya kusa da mr ATA."shiru office din ya d'auka baka jin motsin komai sai na saukar numfashinsu har kusan mintuna talatin babu alamun za'a gabatar masu da komai cheeif ameka ya soma mgn "ya kamata ace munyi abinda ya kawomu ".mr ATA ya shafa fuskarsa wannna shine karo na farko da zai nemi wani abu akan wani bil Adam "kayi shiru bayan kasan daga inda muke ? "Ku dan jira kad'an wacce take aikin akan designs din ne bata samu qarasowa ba amman nasan zata qaraso zuwa nan da mintuna talati "tsaki chef emeka yaja da karfi yana cewa "wannna wani irin kasuwanci ne haka ?"kasan baka kammala aiki ba ka bari muka 'bata lokaci muka zo" ya fad'a yana mikewa tsaye shima mutumin da sukazo tare ya mike da hanzari what can of nonsense is this cheeif emeka ya soma zuba ruwan bala'i ta inda yake shiga bata nan yake fita ba sectary na basu hakuri da qokarin shawo kansu amman suka ki" Cikin haka taji sautin muryar ata a kausashe "some stop beging them" ya fad'a yana mikewa tsaye ya zagayo daga mazauninsa basu dakatar dashi ba har ya fita ya bar masu office din ."Ko bayan fitarsa hakuri sectary take basu da kyar suka wuce yana ganin wucewarsu ya dawo ya zauna akan kujera yana juyi tare da jin zafin wulakancin da maryama ta janyo masa wanda tunda yake baa ta'ba daga masa murya a office dinsa ba sai yau ."shiru yay yana dogon tunanin abinda ya hanata zuwa wani tunani yayi ya mike zambur ya fito zuwa kasa direbansa na ganinsa ya mike da sauri haka masu tsaronsa sai dai ya datakar dasu ya shiga gida baya direbansa ya maida kofar ya rufe sannan ya zagaya da sauri ya bude gidan gaba ya shiga yana mai tada motar ." Sai da suka hau Kan titi sosai yace "sir ina muka nufa agege" ya furta yana jan tsaki tunda ya fadi haka bai sake cewa komai ba har suka hau Kan titin da zai kawo mutun zuwa agege direba ya sake tambaya unguwar dasu dake map yake dubawa ". "Market street"! sunan unguwar ya fad'a a hankali direbansa ya karya kwana zuwa unguwar sai dai inda matsalar take bai san gidansu ba direba ya d'an samu guri ya tsaya yayi parking a gefen titi "sir gamu a market street shiru yayi yana cizan lips dinsa kusan mintuna talatin yana tunanin ta ina zai fara neman gidansu "yarinyar da tabawa zane ce ta fado masa kamata yayi ya taho daita ! some ya soma qoqarin kira,kira  daya d'auka tana cewa "sir !"Ki tmbyr min yarinyar nan meye number gidansu maryama ?some tayi shiru cike da mamaki can tayi sauri ta shiga office dinsu yusura kafin ya fara mata maseefa sai dai wayam bata ga yusura ba nan da nan hankalinta ya tashi "sir banga yarinyar ba "gashi nima bansani ba dan James bai ta'ba fad'a min ba kawai dai unguwarsu ya fad'a da sunan maai..."call James ki tmbyesa yanzu karku 'bata min lokaci tace "okay sir ta shiga neman layin James ya d'auka "meye number address din yarinyar nan maryama ?dafe goshinsa yayi dan ya manta amman gidansu bai da bace ana shiga unguwar Kwanar farko gida na d'aya zuwa na biyar zasu ga gida mai kwarababben get baki nan ne gidan "okay tayi saurin discouting din kiran ta sake kiran Mr ATA ." yana gama jin bayaninta ya katse kiran ya bude mota batare daya bari direbansa ya fito ya bude masa ba ya fito a hankali yana qarewa unguwar kallo tare da zuba hannuwansa duka cikin aljihunsa ."a natse ya dinga takawa yana kallon unguwar Allah yasa ba suyi nisa ba har lokacin suna farkon unguwar baya ya juya ya soma tafiya ganin haka direbansa ya juya Kan mota. wayarsa ya ciro ya soma neman layinta amman har lokacin bata shiga ya sake yin trying yaji still wayar a kashe take cak ya tsaya zuciyarsa na bugawa da karfi adaidai lokacin da idanushi ya sauka akan get din gidansu a natse ya cigaba da takawa acikin qazamin layinsu da dotti yayi masa over over gabansa na faduwa yana tunani mai zurfi tare da sake shiga tashin hankali dan tunda yake baa ta'ba kin d'aukar wayarsa ba ,ko kashe waya saboda dashi ba sai yau ko maza albarka bare ita mace hakazalika bai ta'ba  tako qafafuwansa cikin irin wannan uguwa mai cike da dotti ba. da wannna damuwar ya qaraso daf da rubabben get din gidansu sai dai tsayawa yayi cak ya kasa aiwatar da komai " Kamar ya nufi gidansu kai tsaye yasa ayi masa sallama da iyayenta ko tana da wani layin dabam sai kuma miskilanci ya motsa dan hk ya  fasa ,ya juya a fusace ya koma cikin mota ya bawa direban umarnin su wuce ta kan titi capitol suka bi basu koma ta hanyar da suka biyo ta oniwaya ba ,sun danyi tafiya kadan daidai gidan nepa Eldorado ya hango wata kamar ita a tsakiyar titi tana qoqarin zata tsallaka, ware idanuwanshi yayi sosai babu tantama itace "stop !stop !! ya fad'a idanunshi na kanta ta yanka tabi wata kwana tana tafiya tamkar bata da laka ajikinta."ahankali direba ya samu guri a gefen titi yayi parking mr ata ya fito a natse tamkar wanda baya tare da wata damuwa ya tsallaka yabi Kwanar data bi ." zaune ya hangota ta dafe goshinta tana wani irin Kuka mai ban tausayi hannunta rike da waya tana kallon hoton yaya sadam hawaye na sake gangarowa bisa kuncinta" shikenan na rasaka sadam ."?da gaske ka mutu baka raye ?tana kuka tana furta hakan a fili adaidai lokacin da mr ATA ya qaraso a harzuke ya soma magana cikin zafin rai da zuciya "so kina nan Kin barni cikin tsananin tashin hankali da damuwr rashin sanin halin da kike ciki ?"ya fad'a tsawace da mugun sauri ta zabura ta mike tsaye jikinta na rawa ta zuba masa shayayyun idanunta dake fitar da ruwan hawaye "sir kai ...."Kinsan irin asarar da kikasani wai ke dame kike takama."? yayi saurin tsaidaita " Kinsan yadda kasuwancina yake da matukar mahimanci agurina gabaday na daura raina akan designs dinki nasaka raina nayiwa wanda zaizo ya gani alkwari amman sai kika ki zuwa kuma idan na kiraki sai Kiyi rejecting  din kirana me ma kike yi anan ki bani amsa ?"me kike yi anan?" ya qarasa mgnr a tsawace yana kallon cikin kwayar idanunta ."     Nan take jikinta ya kama rawa tsoron da matsanancin firgici ya mamaye dukkanin ilahirin jikinta muryarta cike da in inna ta soma mgn "sir nayi .."Karki fad'a komai bana son jin komai daga bakinki keep quite ya fad'a yana nunata "just keep quite bana son jin komai saboda nasan duk abinda zaki fad'a nonsense ne wai a haka kike son ki zama profetional a ma'aikatan mu?Kinawa mutane iskanci da kika ga dama saboda kina daukar wai dan kin iya designed yasa kike samun aiki cikin sauki ?shiru tayi ta cigaba da kukanta tunda ya hanata cewa komai da bala'i sa byn shine ya tmbyeta ."mutane dayawa suna aiki akarkashinmu kuma dukkaninsu professional ne ban ma san me yasa na baki aikin ba ,it's my mistake ."yayi mgnr yana furza mata iskar bakinsa a fuskarta "kuskurena dana yarda dake yana gama maganar ya juya mata baya yana sauke wani wahalallen numfashi tare da rike kugunsa da hannu daya ." "Dan allah sir ko zaka bani dama nayi maka bayanin dalilina kuma ina fatan zaka fahimceni "what !?ya furta a matukar tsawace tare da juyowa ya tsura mata tsumammun idanunshi da suka canza kala "what do you want to explain?ke kullum cikin kawo uzuri kike "babu wani uzuri da zan kawo maka" itama tayi masa magana a tsawace kallonta ya tsaya yi kamar wanda aka dasa shi a gurin "kana son kasan me yasa ban samu zuwa office na kawo maka aikinka ba ?ta  tmbayesa  hawaye masu zafi na zubo mata muryarta a raunane cike da kuka ta cigaba da magana "jiya ina tsaka da aiki sai bacci ya daukeni acikin baccina nayi mafarkin mijina sadam adaidai farm center ." "wani mugun kallo ya dauketa dashi tunda ga samanta har kansa ta cikin glass dinsa zuciyarsa na rawa ,nan take ya tsinci kansa cikin wani yanayi mai wuyar misaltuwa wani irin kishi ne ya mamaye zuciyarsa da ilahirin jikinsa qararrawar dake kadawa a qirjinsa ta soma aiki cikin sauri sauri " nayi mafarkin mijina sadam ne kuma daman ni ina ji ajikina yana raye bai mutu ba shine na fito nemansa gashi duk na gama yawo ban samu mutun daya da yace yaga ko mai kama dashi ba ,na ma rasa ya zanyi da rayuwata domin na rasa wanda zai taimaka min ,ina tsananin bukatarsa arayuwata shine mutun nã farko daya tsaya tsayin daga ya jajurce akaina yasoni ya qaunaceni har muka zamo maaurata wanda sanadiyyar aikina muka rasashi zukatanmu na tsananin bukatarsa."tana magana tana kuka tamkar wata zautacciya ni bana son kowa bana son ganin kowa a yanzu sai shi nayi yawo har na gaji ban ..". "Yanzu dan wannan banzar dalilin ne ya hanaki kammala aikina ?cak ta tsaida maganarta da kukanta ta tsura masa shayayyun idanunta tana kallonsa cike da tsantsar mamaki dan sam batayi tunani zai nuna rashin Imani akanta ba, ya furzar mata numfashi har sai dataji saukarsa a fuskarta "shiyasa nace miki karki fara aiki dani da wannan tunanin naki ,na fad'a miki karki zo min da tarkaen shirme irin haka ko ban fad'a miki ba ?tai shiru tana cigaba da kallonsa "ans..! ya fad'a a matukar fusace kana kallonsa kasan zuciyarsa cike take fal da matsanancin kishi duk wanda zai cigaba da adana abinda ya wuce yana tare da katoton wahala idan bakiyi qoqarin ki cire abinda ya wuce aranki ba zaki qare rayuwarki ne cikin kunci .""amman Ke naga alamun kullum kina son ki mutu da abinda ya wuce arayuwarki ne ."yayi mgnr a tsawace." " kawai kin batawa mutane lokaci ,sannan kina ta wahalar da kanki kina yawo kawai dan akan mutumin da baya exit a wannan duniyar "wani kallo tayi masa mai dauke da fasara ya kalleta sosai "yes haka nake nufi da yana raye da iwar haka ya dawo gareku amman ina mamaki da wannna dakikiyar kwakwa luwartaki ta kasa fad'a miki gsky ta kasa yarda da ya matu tsura masa ido tayi "yes haka nake nufi ."da yana raye da iwar haka ya dawo gareku kwakwaluwarta ta sake maimaita abinda ya fad'a mata wannna Karan kam wani kallo take masa mai dauke da natsuwa akan maganarsa "kamr fa gsky yake fad'a mata ya kamata ta natsu ta dawo haiyacinta ta cire sadam a duniyarta tunda daman can ba sonshi take ba daga baya ne komai ya sauya agareta take jin wani irin tausayin umma dashi kanshi yaya sadam din har hakan yasa tayi masa kyakkyawan mazauni na musamman a zuciyarta ya zamo zazzafar soyayya ." "ina mamakin yadda kike yin wasu abubuwan kamar baki zauna a class ba ya kamata ki zama mai dauriya akan komai karki bari rashin wani ya shafi lafiyar ki, kallonsa ta cigaba da yi ."sannan ki sani yau na rasa appotunity dina akanki babu wani mahaluki da yake iya kallon kwayar idanun  Adam Tariq abdullahi ya fad'a masa  magana amman yau kinsa anyi min ,he happened only because of you ."sheshekar kuka take tana kallonsa cike da tashin hankali "idan zaki manta past din Kiyi ki cigaba da rayuwarki  idan bazaki ba wannan matsalarki ce kece zakiyiwa iyayenki da kanki asara dan wanda ya mutu baya dawowa  "yana gama maganarsa ta karshe ya juya ya barta tsaye hankalinta a matukar tashe .ahankali ta soma yin kasa har ta zube kasa bisa gwiwayoyinta tana wani irin kuka tana kallon hoton sadam " mr ata bazaka ta'ba fahimtata ba bawai bazan iya manta sadam bane amman it's not easy to me ko dan darajan mahaifiyarsa dole ne na cigaba da son shi a zuciyata ." Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 15 Cikin yanayi na tsananin tashin hankali mr ata ya cigaba da cewa “duk wannan abun ya faru ne saboda ita ba’a ta’ba tozartani ba amman yau an tozartani akanki. “kin kasa fahimtar mahimancin aikina, nayi kuskure nayi kuskure yarda da aikinki nayi kuskuren d’aukarki aiki da yakin neman soyayyarki nayi na aureki na hutawa rayuwata yaja wani dogon tsaki a lokacin daya tuno abinda yasa yayi loosing opportunities dinsa .wai akan wani matacce wanda baya exit za’a ‘bata masa aiki ” Eh mana baya exit da yana exit daya dawo gida garesu .”yana tafiya yana wannan tunani ita kuwa maryama tana can durkushe tamkar matacciya tana kallon tafiyar mr ata ,tamkar mutun mutumi haka ta koma saboda tsananin tashin hankali ta qame waje d’aya ta kasa kwakkwaran motsi . “wani irin ajiyar zuciya take ta saukewa tana jin gabad’aya duniyar tai mata zafi kuma har lokacin ta kasa yarda cewar yaya sadam dinta ya mutu .wani irin tausayi mai tattare da soyayyarsa ce ta dinga shigarta .” “ahankali mr ata ya cigaba da tafiya har ya kawo inda direbansa yake idanunta na kashi shi din ma tausayinsa ne ya dinga shigarta yana bin kowacce jijiya dake aiki ajikinta ,yayinda zuciyarta ke wani irin tsinkewa akanshi tare da tsananin jin tsorona jikinta baqaramin sanyi yayi ba jin irin maganganun da sukai ta fitowa daga bakinsa tabbas bata kyauta masa ba amman shima abinda yayi mata ba kamata ba kamata yayi ya mata adalci .”Mr ata bai tsaya direbansa ya bud’e masa murfin mota ba ya bud’e da karfi ya shiga ya zauna zuciyarsa na tsananin dokawa kamar zata fashi .”direba ya shiga gaban mota da sauri yaja suka wuce.” duk wayar da’ake doka masa bai d’aga ko d’aya ba dan koya daga bazai iya magana ba saboda bala’i n dake cinsa dan jikinsa banda kyarma da fitar da zufa babu abinda yake .”kai tsaye gida yace a wuce dashi tafiya mintuna talatin suka qaraso abdullahi estate direba bai gama daidaita tsayuwar parking din motar ba ya bud’e murfin mota a zuciye ya fito da sauri ya shiga part din mahaifiyarsa .” A fusace ya shiga parlour’n inda kai tsaye ya wuce maryam tare da mami zaune hira ya haye samansa batare da ya cewa mami qala ba mami na ganin haka tasan ba lafiya ya shigo ba ,dan haka ta mike. yana shiga d’akinsa ya hau cire kayansa yana fillinging dasu sannan ya fad’a bathroom ya shiga bathtube ya cika da ruwa ya shiga ya kwanta aciki. ruwan na shiga jikinsa ya kai hannunsa daidai saitin qirjinsa ya dinga shafawa ahankali yana furzar da iska yana tunanin sambatun maryama “Shikenan na rasaka sadam da gaske ka matu baka raye abida ya dinga ji yana fita daga bakinta kenan lokacin daya yi kusa daita ya lumshe tsumammun idanunshi yana girgiza kanshi nan take maganarta ta shiga masa kuwa acikin kunnuwansa da brain dinsa “Jiya ina tsaka da aiki sai bacci ya d’aukeni acikn baccina nayi mafarkin yaya sadam adaidai farm center “. “very stupid girl kawai bakiyi tunanina ba sai wani banza da baya exit a duniya nonsense girl kawai.” ya fad’a yana sake lumshe tsumammun idanunshi wani zazzafan kishi na taso masa ya dade kwance acikin ruwan dan ya d’auki sama da mintuna talatin sannan ya fito kugunsa d’aure da farin towl yayinda dayan hannunsa Ke rike da wani qaramin towel yana goge sansar jikinsa .”byn ya gama goge koina ajikinsa ya d’auki daddad’an turare body’s spare ya feshe ilahirin jikinsa ya shirya kansa cikin kaya wondo da riga marasa nauyi ya zauna a gefen gadonsa ya mike qafafuwansa tunanin maryama ne har lokacin Ke dawainiya dashi yana zaune mami ta shigo hannunta rike da black cup wanda shigowarta na uku kenan dan ta shigo sau biyu yana wanka “Lafiya tunanin me kakeyi haka ?tayi masa tmbyr tana tattara hankalinta kacokan akanshi sai daya sauke numfashi da ajiyar zuciya atare sannan ya girgiza mata kai alamun babu komai ta mika masa black cup dinsa dake rike a hannunta wanda Ke d’auke da coffee” idan kana da damuwa adamcy karka boye ma mahaifiyarka.” ya gyad’a mata kai kawai batare daya ce mata komai ba” shikenan idan ka gama sha ka sauko kaci abinci still kai ya gyada mata ta fita ta barshi yana kur’ban coffe yana tunani ,gbdy so yake ya fahimtar daita cewar yaga mafarkinsa da irin matsalar da yake fuskanta akanta amman yana jin tsoron abinda zai fito daga bakinta ,wata killa ma bazata amince da maganar ba kodan sbd matsalarsa da maryam . Bugu da qari zaa iya samun matsala a bangaren ita maryama din karta zo taki amincewa dashi bayan ya sheida mata , dan a yadda yake kallonta wancan matacce mutumin ya tafi da zuciyarta da rayuwarta gabad’aya soyayyarta ta mutu akanshi ba lallai ta fahimcesa ba bare ta fahimci irin tarin qaunar da yake mata .” gbdy idanunsa sun sauya kala fuskar maryama kawai yake gani ko a wani hali take ciki a inda ya barota numfasawa yayi yana dafe goshinsa yace “anya kuwa banyi kasadar barinta a wajen nan ba ?“anya kuwa bazan tura a ruwa ya koma ya dauketa ya kaita gida ba ?”wannan tunani yasa shi ya mike yayi taku zuwa inda wayoyinsa suke akan mirrow ya dauki d’aya daga ciki ya soma kiran layin aruwa bayan ya d’aga ya bashi umarni abinda yake son yayi sannan ya katse kiran ya koma ya zauna yana fidda numfashi sama sama.” bai sauko ya cin komai ba ya kwanta yana runtse tsumammun idanunshi tare da rungume hannuwansa duka aqirjnsa yana jin yadda soyayyarta ke fixgarsa .” Bangaren maryama kuwa da kyar ta yunkura ta mike ta nufi gidan cikin tashin hankali wuni daya amman idan kaganta ta fita haiyacinta ta rame da kyar take daga qafafunta tana shiga gidansu bangaren umma ta nufa a falo ta sameta ita kad’ai umma tana ganin yanayin maryama ta mike da sauri ta tarbota ai kuwa ta zube ajiknta tana kuka “Lafiya maryama meke faruwa dake naganki kamar baa haiyacinki kike ba?umma …”sai kuma ta fashe da kuka ta kasa qarasa mgn nan fa hankalin umma ya sake tashi ta mike taje ta kawo mata ruwa a glass cup ta kai bakinta “sha ruwa kiji sanyi .”ta kurbi kad’an tana sauke naunayen ajiyar zuciya .” umma ta sake tmbyarta bata boyewa umma komai ba ,ta zayyane mata duk abinda ya faru “wannan laifinki ne maryama shiru tayi tana duban umman bazaki fahimci yadda mutun yake shiga idan yayi alkawarin cika aiki ba “umma nima ban so haka ba nayi kokarin nayi masa aikinsa koma dai menene wannan laifinki né d’an ya kamata ki qarasa masa aikinsa ki kai masa albashi daga baya sai ki nemi excuse ki tafi duk inda zaki “shiru maryama ta sake yi tana tunanin maganganunsa “babu wani mutun da ya isa ya fadawa adam tariq abdullah magana akan aiki amman yau anyi ,and it happened because of you “gsky umma nayi kuskure amman idan kikaga yadda mr ATA ya zageni gabadaya ya hanani cewa komai “.ai duk ya faru ne saboda kuskurenki ko haka kawai zai fada miki magana “? “Kinsan irin asarar da kikasani wai Ke dame kike takama ya tsaidaita ?”Kinsan yadda kasuwancina yake da matukar mahimanci agurina gabaday na daura raina akan designs dinki nasaka raina nayiwa wanda zaizo yagani alkwari amman sai kika ki zuwa kuma idan na kiraki sai Kiyi rijecting din kirana me ma kike yi anan ki bani amsa .”?maganarsa ta shiga yawo acikin brain dinta” idan kinje office gobe ki tabbatar kin bashi hakuri ki nuna masa kinyi Kuskure gyad’awa umma kai kawai tayi .”alamu taji . ***** Daren ranar daga maryama har mr ATA babu wanda ya runtsa kwana sukayi cikin tunanin juna da maganganun juna ta mike zaune akan gado ta jingina bayanta tare da daga idanunta sama “wai a haka kike son ki zama profetional a ma’aikatan mu?Kinawa mutane iskanci da kika ga dama saboda kina daukar wai dan kin iya designed yasa kike samun aiki cikin sauki ? gabadaya zagin da yayi mata babu wanda ta manta yadda take zaune haka shima bai tsaya iya daki ba har kasa falon mami ya sauko ya dinga tafiya tamkar wanda bai da laka ajikinsa ya wuce ya karya kwana zuwa parlour’nta na biyu tun saukowarsa maryam taji ajikinta dan daman baccin nata rabi da rabi né .sad’af sad’af ta fito ta gansa zaune akan kujera yayi shiru cikin tsananin tunani shiru tayi tana qare masa kallon taso ta qarasa garesa ta tambayesa damuwarsa amman tasan halinsa komai zatayi bazai ma saurareta ba ta jima tsaye kafin daga baya ta juya tana masa fatan sausauci duk da batasan abinda ke damunsa ba .” Ya dinga jin kamar ya kirata yaji muryarta ko hankalinsa ya dan kwanta tunda a ruwa ya tabbatar masa da yaje bai sameta a wajen ba .” Washegari daga maryam har mr ATA babu wanda yayi kokarin zuwa aiki kwamciyata tayi dan tasan tana zuwa zai korata idan taci saa ma bai hada mata da zagi da tozarci ba, sam ransa bai iya baci ba idan ransa ya baci baya control din kansa “numfashi ta sauke tana cewa “wallahi matarka tana dan katoton matsala ta fada gabanta fadawa bangarensa shima zama yayi adaki bayan yayi wanka ya sauya kaya yana zaune mami tashigo kamar daren jiya tmbyrsa ta soma yi stil yace babu komai “idan zaka boyewa kowa damuwarka adamcy banda mahaifiya yadda bazaka yadani ba nima haka né bani da kamarka damuwarka damuwatace “sweetheart maryama ce !”ya furta yana jin bugun zuciyarsa na qaruwa .”wacece ma haka ?ta tambayesa tana tattara gabad’aya natsuwarta garesa .” Ya d’auki minti goma sannan ya motsa labbansa yace “wannan sabuwar maaikaciyar dana d’auka ce “ ya fad’a yana sauke numfashi “ me tayi maka wanda har ya hana rayuwarka sukuni?”yayi shiru ya kasa magana “ fadawa sweetheart dinka abinda tayi maka still shiru yayi yana tunanin ta ina zai fara mata bayani ta tsura masa idanunta sosai tana karantarsa tare da nazarinsa daman kuma maryam ta fad’a mata daren jiya bai yi bacci ba gashi yayi sanadiyar daya zauna gida bashi da niyyar fita office “Adamcy! Ya d’ago tsumammun idanunshi ya zuba mata dan mgn wahala take masa a tsakanin jiya da yau “ko dai sabuwar ma’aikaciyar nan ta sace maka zuciya né ?da sauri ya furta “kai sweetheart, kai sweetheart ko gsky shiru yayi kawai qirjinsa na dukan uku uku “tambayarka nayi ka bani amsa kana sonta ne dan wannan damuwar tayi yawa tunda ka fara aiki daita kake cikin damuwa “haka nan ya tsinci kanshi da girgiza mata kai alamun a’a “sweetheart babu wani so “ ya fad’a mata haka ne saboda maryama bai kafa kansa a wajenta ba taya zai fad’a mata shi da yake da qatotuwar matsala a gabansa gara yasan matsayinsa tukun koda zai shigo mata da maganar soyayyarsa “adamcy idan bashi bane me zai sa ka dinga zama always busy thinking kuma nasan akanta ne ?” ta kamo hannunsa cikin nata” ina sauraronka fad’a min damuwarka bai boye mahaifiyarsa ba ya koro mata duk abinda ya faru da dalilin dayasa taki zuwa ta kawo masa aikinsa sai dai har lokacin yaki fadawa mahaifiyarsa cewar itace yarinyar mafarkinsa ce .” “lallai wannan yarinya tayiwa shalelena Kuskuren da baa masa ya dauka ,ina kyautata zaton da wata ce da yanzu kasa an sallameta “yanzu ma tunanina kenan sweetheart gara na sallameta na huta da matsalolinta “a’a karkayi haka ita rayuwa tattare take da qalubali sannan yarinyar abar tausayi ce wata killa ma ita ce Ke dauke da dawainiyar gidansu sakamakon yadda rayuwar nan tayi tsanani sannan kai ma kace ga dalilinta na kin zuwa “ tunda mami ta soma magana bai ce uhm ba bare uhm uhm “adamcy karka koreta na rokar mata wannan alfarma ka bata wata damar kuma ina da tabbacin bazata sake aikata Kuskurenta ba.”ta cigaba da magana “ adamcy ya kamata ka daina sauran daukar zafi akan komai ka koyi hakuri da juriya sannan ita wannan yarinyar Kmr yadda ka fada zuciyarta na tattare da damuwa mai tsanani ,da ciwo a zuciya ba kowa bane zai iya dauriyar abinda ya faru daita .”dan ka dinga mata hakuri kana tausaya mata mutuwar miji fa bakaramin ciwo bane .” yayi shiru yana sauraran mami yana tunainn lokacin da yake mata balain tana bashi hakuri akan ya tsaya ya saurareta” yau ta wuce na zuwa aiki amman gobe idan kaje office ka nemeta ka bata hakurin tozarcin da kayi mata” tana gama fadar haka ta bar dakin dan ya d’an ya samu ya huta tana fita ya mike tsaye yana tafiya yana tunanin maryama yana tunani maganr mami shi gabadaya yanzu ba rasa aikin bane damuwarsa yadda zuciyarta ta mace akan matacce shine babban tashin hankali sa washegari da sanyi jiki ya tashi ya shiga bathroom ya jima a bathtub cikin ruwa kafin ya fito ya goge jikinsa ya feshe ilahirin jikinsa da turarensa REED Kmr koda yaushe ya shirya cikin suit black and milk colour bai daura yar saman suit dinsa ba ya qarasa gaban mirrow ya dauki curm yana taje sumar kansa ya ajiye curm ya dauki agogon ya daura atsintsiyar hannunsa duk jikinsa ya sanyaye yake komai ya manne medical glas dinsa duk abinda yake tana makale aransa ya rasa wani irin zazzafan so yake mata .” “ina maseefar sonki maryama” ya furta a fili bayan ya gama shirinsa ya tsaya cak yana kallon kansa ta cikin mirrow maryama ya gani tsaye ta cikin mirrow sanye da doguwar riga ja tayi rolling kanta da bakin mayafi fuskarta babu alamun annuri haka zalika babu alamun murmushin nan nata , yayi shiru yana kallonta tayi masa kyau sosai bai san lokacin daya kai hannunsa yana shafa fuskarta ta cikin mirrow zuwa lip’s dinta ba .”nan take ta sakar masa laulausan murmushinta .kokuwa ya shiga yi da numfashinsa ya juya da sauri zuciyarsa na rawa byn Kmr second ya juyo yaga wayam yaga babu ita babu alamunta ya lumshe tsumammun idanunshi “it was imagenation .”ya furta yana sakin numfashi da qarfi “zatazo aiki yau dan jiya an tabbatar masa bata je ba amman yau kam yana ji ajikinsa zataje “? Idan kuma taki fa ? ya tmbyi kanshi “to karita mana kace mata taje aiki kai ma kasan irin haukan daakayi mata zataji tsoron zuwa .”should I called her or not ?ya sake tmbyr zuciyarsa “a’a bazan kirata ba ya furta yana lumshe idanunshi yayi shiru yana zagaye dakin.” bangaren maryama itama shirin zuwa aiki take saboda umma tun daren jiya ta matsamata lallai taje aiki tunda itace tayi masa laifi bugu da qari ba korarta yayi ba .ta shirya tsab cikin daguwar riga kamar koda yaushe exactly yadda ya ganta a tunaninsa haka shirin nata ya kasance cikin doguwar Riga ja mayafi baki haka baby shoes din da take sanye dashi baki ne agogon hannunta baki ne ta qarasa ta dauki takardan zanenta ta rufe ta saka cikin jakar aikinta ta rataya sai dai ta tsaya shiru tana jin tsoron fuskartasa “ko ya zamu qare yau da mr ATA ? Kinsan irin asarar da kikasani wai Ke dame kike takama ya tsaidaita Kinsan yadda kasuwancina yake da matukar mahimanci agurina gabaday na daura raina akan designs dinki na saka raina nayiwa wanda zaizo yagani alkwari amman sai kika ki zuwa kuma idan na kiraki sai Kiyi rijecting din kirana me ma kike yi anan ki bani amsa .” ?maganarsa ta shiga dawo mata kamar alokacin abun ya faru ta dan ciza harshenta tana jin wani iri ajikinta kamar karta tafi “wannan mutumin yana ban tsoro ta furta a fili .” “Hakika baka kyauta ba abinda kayi ka kirata ka bata hakuri tun kafin kaje office,no!!akan me kenan zaka bata hakuri bayan itace tayi maka laifi ,aa adam kai ma ka fada mata abubuwa dayawa tô na bata hakuri nace ma me ?kawai sai nace maryama kiyi hakuri akan …”no impossible I can’t gbdy ya rasa yadda zai fuskanceta da wannan kalmar dan tunda yake bai ta’ba bawa wani mutun hakuri ba sai mahaifinsa da mahaifiyarsa saboda me ita zai bata capital NO no !dan haka yayi cilli da wayar akan gado yana duban wayar ai itace tayi min laifi to dan me zan kirata?Kyakkyawar zuciyarsa tace sai me ai ba wani abu bane karka tsaya girman kai akanta ka dai san irin wahalar daka sha tsawon shekaru kana nemanta alhalin tana raye kuma a kusa da kai ma dan ina gra apapa ina agege is not far kai ya kamata ace ka fahimci kayi kuskure dan haka ka kirata nan take wata zuciyar tace “saboda me zaka kirata ai tama fika laifi ita data hada maka Zafi biyu ,ita yakamata ta nemi yafiyarka .” “Idan mai hankali ce kuma tana bukatar aiki dani ai ya kamata ace ta kirani since tayi apologize abinda tayi amman taki saboda tana tunanin bata aikata kuskure ba. dan haka she’s the one who wil apologize she must apologize” ya furta a fili kuma idan ma taki zan sata dole tayi apologize da wannan shawarar zuciyarsa ta samu natsuwa .”yana tsaye mami ta shigo tana kiran sunansa “Adamcy Nah !kallonta yayi tare da cewa “good morning sweetheart morning my dear fatan ka tashi lafiya lumshe tsumammun idanuwansa yayi ya zagayo ya tsaya kusa daita ta dauki yar saman suit dinsa ta saka masa tana cewa “ kayi aure da ban huta ba ,shima yanzu ban huta ba har sai yashe zaka bar mahaifiyarka ta huta ?sai randa mafarkina ta bayyana ya bata amsa da haka yana kallonta .” Murmushin mami tayi “wannan mafarki da gskiya ne da zanji dadi kadan “idan ta tabbata gsky ce sweetheart zaki sota kamar yadda kike sona ?” ya fad’a yana cigaba da kallonta yana son yaji amsar da zata bashi “ zan sota mana amman kadan tunda kai ma baka so zabina ba ,son 50 50 zan mata mur mushi ya bayyana akan labbansa “sai abu na gaba “karka manta idan kaje office ka kira yarinyar nan ka bata hakuri ka nuna mata shima Adam mai kuskure ne ka nemi yafiyarta yace “uhm alamun yaji idan ka gama ka sauko kasa abincinka yayi ready .shiru yayi kawai yana tunanin ta ina hakan zai faru “kabi umarnin mahaifitarka zai zame maka alkhairi ki rata tun kana gida kyakkyawar zuciyarsa ta bashi kwarin gwiwa , jiki a sanyaye ya dauki wayarsa ya soma neman layinta tare da tsurawa sunanta idanunshi .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 16 Fuskar wayar yake kallo tare da raya abubuwa da dama acikin zuciyarsa ,wani irin abu yake ji yana tsarga masa a gbdy  sansar jikinsa,  sai wayar ta kusan shiga sai ya katse ,yayi haka ya kai sau uku yana katsewa cike da fargaba ya rike wayar a hannunsa yana tafiya acikin d'akin  yana tunani ." maganar mahaifiyarsa ta shiga dawo masa "zuciyarta na tattare da damuwa mai tsanani ,da ciwo a zuciya ba kowa bane zai iya dauriyar abinda ya faru daita . “Dan hk ka dinga mata hakuri  kana tausaya mata mutuwar miji fa baqaramin ciwo bane ," runtse idanuwanshi yayi sosai yana kiran sunan Allah a lokacin da ya tuna yadda hawayenta ya dinga  zuba akan wani matacce  .”wani dogon tsaki yaja  ya sake cilla wayar akan gado yana sake  jan tsaki  tare da kai hannu ya dafe goshinsa ahankali ya bud'e idanunshi wad'an da suka kad'a sukayi jajur saboda tuno abinda ya faru jiya. kukanta da damuwarta  akan wani namiji wanda bashi ba ."wannan abu yayi matuqar masa ciwo ,qirjinsa na wani quna ya juya wa wayar baya kamar itace tayi masa laifi ." Ya kamo lip's dinsa na qasa gabad'aya ya dinga taunewa da karfi gashi dai zafi yake ji amman zafin kishin maryama ya zarta zafin da yake ji acikin zuciyarsa ,byn kmr second goma ya sake juyowa  da sauri yana kallon wayar kmr zaiyi kuka ,"bazan ta'ba bayyana miki soyayyata a yanzu ba dan nasan ko na bayyana miki a acikin wannan halin bazaki ta'ba sona  ba amman zan san abunyi ," ya furta a fili yana  sauke wani naunayen ajiyar zuciya ya sake d'aukar wayar stil numberta ya shiga kira yana tunanin  mgnr da zai  fad'a mata da zai sa tazo aiki dan yayi imani tunda bata zo jiya ba tabbas yau din ma bazata zo ba "to idan ina kirata ta d’aga me zance mata ?” ya sake tambayar kanshi yana sake danne lip's dinsa da hakori "idan ta d'auka kace mata tazo   aiki amman karta zo maka  da past dinta , ta  bar komai a gida baka buqata that's all ." sai dai wayar na daf da shiga ya sake ya katse wa yana sauke zazzafan numfashi ."maryama ta tsaya shiru acikin haraban ma'aikatan tana tunanin hawa sama ,kallo d'aya zaka mata ka fahimci tana cikin tsananin  fargaba, ita ba wai tsoronsa take ji haka  nan ba kamar yadda sauran ma'aikatan suke rawar jiki idan sun gashi disgi da  tozarcinsa ne bata so kuma shi babu ruwansa ko gaban uban waye shuka rashin mutuncinsa yake kuma kamar bai d'auki hakan a wani abu ba ."da kyar ta tattare jarumta ta sanya ajikinta ta nufi kofar shiga lift byn ta shiga ta shiga, mutane da dama  sun shiga a natse ta danna number inda zata sauka sannan ta ra'be jikinta waje d'aya tana jin mummunar fad’uwar gaba ,kofar na gama rufewa wani sabon fargaba yayi mata diran makiya  gabanta ya dinga luguden bugu har sanda kofar ta  bud'e , sai da kowa ya fita ya barta kamar ta koma kasa amman wata zuciyar ta dinga karfafa mata gwiwa.” Ahankali ta fito zuciyarta na bata kwarin gwiwa "haba maryam kowa tsoronsa yake ,ya kamata ki zama zaka acikinsu ba wai ki masa taurin kai ba aa ki zama jaruma ."kai tsaye ki shiga office dinsa ko kuma ki kirasa “ta zaro  wayarta ta rike tana tunanin abinda zata ce masa idan ta kirasa   "sir kayi hakuri nayi realize din mistakes dina bazan sake aikata wannan kuskure ba shikenan kina yin hk zai yafe miki ."tana cikin tunanin kawai taji wayarta ta d'auki qara a matukar tsorace ta duba sunanshi ta gani yana yawo a scren din wayar nan take bugawar da zuciyarta take ta qaru yayinda sansar jikinta ya kama kyarma ,amman tayi karfin halin ta daidaita natsuwarta ta d'aga kiran cikin sanyayyar muryarta mai sanyi da bugar da zuciya duk wanda ya saurara  "assalamu alaikum " !. shiru taji bai amsa ba ,dan a can  bangarensa bai san kiran ya shiga har ta d'aga  ba yana can yana  tunaninsa sai jin sautin muryarta yaji "assalamu alaikum .""hello ta sake maimaitawa duk da yana jinta amman yayi mata  shiru yaki yin magan yana shan kamshi kamar tana gabansa .  ji tayi  kamar ta saki fitsari ajikinta tsabar yadda gabanta yake dukan tara tara ."jin shirun yana son yayi yawa ta sake motsa labbanta cike da girmamawa tace "good morning sir" morning !ya fad'a atakaice yana ciccin magani sannan ya juya ya cigaba da tafiya acikin d'akin batare da ya sake cewa  komai ba." itama shiru tayi .”har kusan second talatin bai ce komai ba ga mutane sai faman wuceta suke suna kallonta dan Allah yayi mata baiwar kyau mai d’aukar hankali da tafiyar da ruhi ,dole ne idan ka kalleta ka sake kallonta sannan ka yaba da irin zallar kyawun da Allah tabaraka wata ala yayi mata .” ta sauke naunayen ajiyar tana sake duba screen din wayar ta gani ko kiran ya katse ne yasa taji shiru gani tayi still yana kan layi can dai tace "sir ko akwai abinda zakace ne ?"no...sai kuma yace "yes !"what !? “what do you want to say sir ?ta furta a dan kid'ime shiru yayi yana sauke mata numfashinsa a kunne wanda hakan ke sake haddasawa zuciyarta mummu nar kidima da shiga tashin hankali muryata a matuqar raunane ta sake tambayarsa ” me kake son kace sir ? "abinda zance kizo office akan lokaci "okay  sir ..!kafin tace wani abu ya katse kiran murna da farinciki suka taru suka  lullu’beta ,kafin ahankali tayi shiru tsaye  tana nazarinsa " ko me yake son fad'a mata? kamar ba wannan maganar yaso fad'a mata ba" kai koma dai  menene  matsalarsa ce wannan tunda har ya furta tazo tana  da hujja kare  kanta idan zai tozartata  .""wayyo allah dadi "ta furta a fili cikin tsananin farinciki bai ma san na kusan shiga office ba, allah na gode maka da kasa ya furta nazo  da bakinsa .” Cike da kuzari ta soma tafiya cike ta shiga office dinsu lokacin kowa ya hallarar "sautin muryarta suka jiyo daga sama "good morning !good morning!!ta furta gbdy suka mike sakamakon ganinta sectary tace "me yasa shekaranjiya da jiya baki zo aiki ba ?”gsky baki kyautawa mr ATA ba kin kunyata shi tunda nake aiki dashi ban ta'ba ganin abokan kasuwamcinsa sun masa haka ba yusura  da surayya duk suka matsota suma dai tmbyarta dalilin rashin zuwa kwana biyu  suke "nima ba haka naso ba  na .." “ba haka kika só din  wa ba ?”daman dayawa ya'yan talakawa basu iya samun guri ba sannan basu iya d'aukar aikinsu da mahimmanci ba "inji cewar sultana dake zaune tana watsawa maryama wani mugun kallo ajiyar zuciya maryama ta sauke sannan tace "haba sultana gsky banji dadin kalmarki ba rayuwar nan fa da mai arziki da talaka duk daya né a wurin allah babu bambamci sai wanda yafi wani jin tsoron allah ." Maryama tana cikin wannan bayanin mr ata ya taho a hankali hannunsa daya cikin aljihun wondonsa tun kafin ya qaraso kamshin daddaren  turarensa ya kawo masu ziyara, bai tsaya a koina ba sai a bayan maryama  yana kallonta” tayi kmr zata juyo ya bar gurin kad'an still dai yana bayanta kuma idanunshi na kanta numfashinta kawai take janyowa da kyar tana fesarwa dan gbdy acikinsu babu wanda bai firgita da ganinsa ba kafin a hankali suka shiga gaishesa daya byn daya da girmamawa ."itama maryama ta bude baki da kyar ta gaishesa  dan zuwa alokacin ya dawo gabanta  ya tsaya kyam  yana kallonta sai dai bai amsa gaisuwarta ba illa tsura mata tsumammun idanunshi da yayi ta cikin medical glas  dinsa yana kallonta itama shi din take kallo sai dai ita a dan rikice take ." “sosai ya tsareta da idanunshi duk tayi masa laifi mai girma amman  kallonta a yanzu ya d’an rage masa kashi hamsin na cikin damuwar data haifar masa sakamakon wani zazzafan kyau datai masa domin sosai kayan dake sanye a  jikinta suka mata masifar kyau gashi dai bata  bayyanar da surarta afili, amman kowani kaya ta saka sai ya zauna ajikinta kuma suyi mata kyau “princess kinyi masifar kyau yau..."ya furta a can qasan ranshi  yayinda ita kuwa tashiga tsananin damuwa dan a zahiri yake iya kallon yadda take hadiyar zuciya irin kallon da yake mata yasa numfashinta ya soma qoqari d'aukewa "sir ..!tana furta hakan ya juya ya wuceta da sauri ya shige office dinsa .”aiko nan take wani sabon fargaba da tsorone sukayima maryama  dirar mikiya, jitake kamar tasaki fitsari mai wasali a wando tsabar yanda gabanta yake bugawa .” Yayinda duka wata gaba da Allah subhanahu wata'ala ya halitta ajikinta rawa takeyi,kallo daya zaka mata kagane hankalinta amatukar tashe yaje . qafafuwanta  dake karkarwa ta shiga motsawa ta juya da zumar   zata bi bayansa gbdy sukayo kanta har sectary "karki kuskura ki shiga office dinsa yanzu “ki barshi zuwa wani lokacin sai ki gansa "cikin tsananin tashin hankali tace "karku  damu  ku barni  na gansa yanzu domin  a yanzu ya kamata naje na nemi yafiyarsa ba sai an dauki lokaci ba , idan naki zuwa yanzu  zai dauka cewar da gangan nayi , ko ya d'auka girman kai zan masa ,ku dai kuyi min addaur da fatan nasara tana gama fad’ar haka ta wuce su "uhmm ba dai ya Adam ba sai kin gwamace baki je ba sultana ta fad'a a kasan ranta tana  murmushin mugunta sannan  ta gyara zamanta zuwa kallon office din mr ata tana jiran taga irin korar wulakancin da zai mata." Ahankali maryama tayi knowking tare da cewa" ko zan iya shigowa sir "abun mamaki sai ji tayi yace "comming "! zazzafan numfashi da ajiyar zuciya ta sauke tana mai  tura kofar glass din ta shiga idanunta kyam  akanshi  tare da maida kofar ta rufe ahankali batare data juya ba, yana tsaye yana waya  ahankali cikin yin kasa da murya  "okay kuna bukatar qarafe kimanin adadi nawa ?okay okay !! "shikenan zan hadaka da ahmed zan tura masa komai yanzu zai nemeka amman fa bazan qarfi wannan farashin ba zaa sauke komai akan tsare no gsky bazan bada a wannan farshin ba gbdy mun qara  farashin komai namu saboda ingancin abubuwan da muke amfani dasu dan haka ka tura kudi sai tura maka kaya." Cike da sanyi muryar maryama  ta bude baki "sir ! ya dakatar daita da yatsan hannunsa yana cigaba da magana "ka tsaya ka fahimceni wannan matsalar ba daga gareni bane ,Okay idan yayi maka shin kenan sai najika idan kuma bai maka  ba babu matsala ma hadu zuwa gaba".shayayyun idanunta ta tsura masa tana kallon yadda yake magana a natse cikin harshen tsadadden turancinsa bakinsa ma da kyar yake motsawa har sanda  ya ajiya wayar office yana kallonta tare da qara  girman idanunshi akanta tunda daga kasanta  ya dauki kallonta har zuwa samanta yadda bai ce mata komai ba  haka itama bata ce masa ba saboda gudun wulakancinsa.” ta lumshe idanunta ta sake rungume littafin dake hannunta "dan kawai ki tsareni da wadan nan idanuwan naki kika shigo min office? "no sir ammm actually actually ..!!sai kuma tayi shiru ta kasa cigaba da magana  "actually what ?"ya tambyeta yana sake tsareta da tsumammun idanunshi ."idan baki da abun cewa kina iya wucewa  ki bar min office dina "no sir  ina dashi daman nazo maka design din shejaranjiya ne  na qarasa shi ajiya gashi nazo dashi ta ajiye agabansa ."tana mai sunkuyar da kanta kasa tare da jin wani sabon fad'uwar gaba mai tsanani ." "this is totally nonsense maryama  “me zanyi dashi?ya tamvayeta cikin zafin zuciya yana tsareta da kwayar idanunshi .” ahankali ta dago kanta ta zuba masa idanunta " ki dauke min wannan shirmen daga gabana dan basu da wani amfani a wajena yanzu dan takalmin kafarki ma  ya fishi daraja a wajena  dan hk ki daukeshi banason ganinsa .”tana kallonsa jikinta na rawa dan azahiri ake iya ganin yadda  jikinta  yake rawa  Matsowa tayi kusa dashi kad'an still tana kallonsa tana jin kamar ta kamo  hannuwansa gabadaya cikin nata ta rike ta rarrashesa dan tabbas ta aikata masa ba daidai ba.” manzon Allah sallallahu alaihi wasalam yace “idan aka ‘bata maka ka nuna fushinka dan kai ba jaki bane ." haka zalika idan aka baka hakuri ka hakura dan kai ba sheidan bane sai dai tasan duk abinda zatayi a yanzu bazai sauko ya karbi aikin ba sakamakon mugun taurin kan dake garesa uwa uba zuciya " kin wani  tsaya kina kallona ?” ta marairaice masa fuska kamar zatai kuka .” "maryama leave my office right now I don’t want to see your face ." ya fad'a yana nuna mata kofar fita ." "Dan girman  Allah sir ka sake bani wata dama .” "babu wata dama da zaa baki domin ke kullum cikin matsala kike sannan  rayuwarki kullum acikin second chance take ko wace dama zaa baki sai wannan mataccen yasa kinyi loose "ya fad'a yana jan tsaki tai shiru tana nazarinsa da mamakinsa ta rasa dalilinsa na daukar zafi har haka akan mijinta "bata gama tunaninta ba ta sake jiyo muryarsa "there's no second chance maryama go back to your  work ." "am  so sorry sir ..."I said go back to your  work ya fad'a a tsawace "go! ya sake furtawa yana nuna mata kofa da bakinsa jikinta a sanyaye ta kallesa sai dai hankalinta a tashe yake, ta juya da sauri tun kafin ya rufeta da duka dan taga alamun zai iya aikatawa yabi bayanta da kallo kafin a hankali ya zauna akan kujera ya sauke numfashi ya dauki wayarsa dake ringing "yes sweetheart daga can bangaren tace "fatan ka isa office lafiya ?lafiya sweetheart “yarinyar tazo office ne ."? "yes sweetheart !" fatan kayi abinda nace kayi "? ya juya ya kalli kofar da maryama ta fita  yanzu "ai nasan bazakayi ba ,wacece ni da zance kayi abu kayi min alokacin da nace ? tana gama  fadar hk ta katse yayi shiru kawai yana tuna maganar daya gama fada mata tanzu  "I said go back to your  work yana cikin wannan halin ya sake jiyo  muryarta tana neman izinin , itama  kasa samun natsuwa da kwanciyar hankali tayi koda ta koma office dinsu bata iya aikata komai ba ,zuciyarta ce  ta dinga azalzatar ta dawo garesa ko zai kasheta gara ya kasheta ta huta." ya tsura mata ido kawai ganin irin kallon da yake mata ya sake kidima ta tana qoqarin sake juyawa ta fice idanunta suka sauka akan takardar zanen data ajiye masa da hannu ta nuna masa saman table dinsa "sir na manta file dina .” ya nuna mata da hannunsa alamun ta d’auka tasa hannu ta d’auka "madadin ta wuce sai tayi tunanin ta sake bashi hakuri "kayiwa girman allah da girman iyayenka kayi hakuri akan laifina bazan sake aikata wannan Kuskuren ba idan nayi ka d’auki kowani irin hukunci akaina “ ta qarasa maganar cike da raunin zuciya   wanda adaidai lokacin ya juyar da kanshi gefe ganin hk yasa  itama ta juya cikin sanyin jiki ." Har  tayi taku biyu  taji sautin muryarsa ta doki dodon kunnenta "am sorry  too for yesterday ."da wani irin mugun sauri ta juyo ta tsura masa ido.” Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 17 Tunda mr ata ya furta mata kalmar “am sorry too for yesterday bai sake juyowa ya kalleta ba illa zuciyarsa dake mugun bugawa da sauri sauri, kallonsa take tana mamaki me zai faru ?wannan wani sabo alamari ne ?mr ATA da kanshi ya furta hakuri gareta .?”anya kuwa abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan ?”shine mana to idan shine anya kuwa wannan kalmar daga bakinsa ta fito ?”ta yiwa kanta tambayar ajere tana jifansa da wani sanyayyen kallo zuciyarta na bugun tara tara.kusan suman tsaye maryama tayi a wajen dan tsananin farincikin data tsinci kanta ciki .”ta kasa d’auke kwayar idanunta akanshi ta cigaba da kallonsa rungume da file aqirjinsa”office din yayi shiru tamkar babu wata halitta tsaye agabansa wanda hakan yasa zuciyarta ta fara wasi wasi “kai bana tunanin shi yayi wannan maganar. wannan maganar ba daga bakinsa ta fito ba “. shi kuwa tunda ya furta maganar ya kasa kwakwaran motsi tamkar wanda aka dasashi zaune kunya da tsananin fargaba tasa shi ya kasa juyowa ya kalleta duk da ta gefen idanushi yana tsinkayo mamakinta "sir did you say anything? ya juyo ahankali yana kallonta qirjinsa na dokawa da kafin gaske sannan ya sake kawar da kanshi gefe muryarsa a kasalance yace "nothing!ko kinji nace wani abu ne ?”idan ma bakace wani abu ba sir ni ina son nace wani abu ko zan iya ce…”?kafin ta kai qarshen maganarta ya jefa mata wani mugun kallo zuciyarsa na bugawa da karfi wanda ya sanyaya maryama gaggawar yanke maganarta babu shiri .”murmushi yayi a ciki yana cewa “ga tsoro ga tsoratar da mutane kalleta kamar wata ta kirki “. “ganin irin kallon da yake binta dashi yasa ta sunkuyar da kanta qasa tana kallon zara zaran yatsun qafafunta sannan ta cigaba da magana dan tasan muddin bata ce ba bazai ce ba sai dai ta qaraci tsayuwarta bazai ce mata ba “sir ko zan cewa wani abu “?sai daya gama shan kamshinsa da jin kai tare da nuna qarfin iko sannan yace “say it “!yana fesar da numfashi “dan ..”dan allah kayi hakuri akan laifin da nayi maka abun ya dameni sosai gabadaya na kasa samun sukuni da kwanciyar hankali hakika nayi kuskure mai girma d'an darajan allah da darajan iyayenka kayi hakuri yanzu haka wannna zuwan da nayi aiki ,nazo ne saboda kai .””saboda shi kuma ?yayi maimaita abinda ta fad’a yana mai lumshe mata tsumammun idanunshi yana jin wani sanyi dadi na ratsa ilahirin sansar jikinsa har tsigar jikinsa na mikewa "nazo a karo na biyu saboda kai am very very sorry sir and I mean it.” “kallonta ya cigaba da yi kamar ya fixgota zuwa jikinsa ya bata kyakkyawan runguma “zanso ka sake bani dama ta biyu dan allah zan tabbatar maka da abinda nake nufi please give me a second chance sir bazan sake kawo maka wata matsala ba nayiwa kaina wannan alkwarin sosai ta dinga bashi hakuri tana bashi tabbacin bazata sake ba “.amman tsit kake jin mr ata yaki cewa komai illa janyo murfin durowa yayi ya ciro kwalin sigari ya bud’e ya zari kara d’aya ya kai bakinsa ya rike yana neman abun kunnawa ,ahankali maryama ta fara taku ta nufi inda yake zaune ta tsaya kusa dashi wanda tazarar dake tsakaninsu bata fi taku biyu ba tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba hankalinta yayi mugu mugun tashi , baza tace ga dalilin da yasa taji wannan mummunar tashin hankalin ba na ganin mr ata da sigari ne ko kuwa na rashin maganar da yaki mata ne “sir ..” Ta kira sunansa a raunane ya bar abinda yake tare da tsareta da tsumammun idanunshi “ka ajiye sigarin sannan kace min wani abu ko zan samu natsuwa .”still dai shiru ne ya biyo baya wanda alokacin ma tuni ya kunna sigarinsa ya fara zuga ahankali,iya tashin hankali maryama ta shiga alokacin ,dan ko lokacin daaka bata tahirin mahaifinta yadda rayuwarsa ta kasance cikin shaye shaye bata ji tashin hankali irin wannan ba .” bata san dalili ba wannan tashin hankalin yafi komai d’aga mata hankali da dagula mata lissafi tana nan tsaye ya cigaba da zugar sigarinsa hankali kwance .sai kai hannu tayi ta toshe bakinta zuwa hancinta dan bata son warin sigari acikin ranta take maganar zuci mutun duk rayuwarsa tana cike da kalubale da matsaloli amman baud’adden halinsa ya hanashi ganewa bare ya gyara “ko yaya matarsa take fama da wannan hali nashi?” shine kullum cikin quna rai da zafin zuciya da miskilanci byn duk wad’an nan abubuwa sai daya had’a kanshi da shan sigari killa ma bayan sigarin yana shan wasu abubuwa,sai ya jifa kanshi cikin matsala ya jefa matarsa da iyayensa cikin matsala suma .” “Wannan wacce irin rayuwa ce ?mutun har mutun amman ya jefa kanshi cikin rayuwar shaye shaye sam bata ta’ba masa kallon mai shan wani abu ba kuma koda fad’a mata zaayi zata karyata wanda ya fad’a mata kasamcewar bashi da kamani da masu shan sigari ,kallonsa ta cigaba yana zugar sigari cikin wani irin salo da kwarewa ,zazzafan numfashi ta sauke da qarfi alokacin data ga ya shanye sigarin hannunsa ya zaro wani ya kunna data bakinsa “Ke maryama ki kama kanki matsalar rayuwarki ma ta isheki karki qarawa kanki damuwar wani ba Ya juya ahankali ta nufi kofar fita daga office din .a natse yabi bayanta da wani shuumin kallo”exactly yadda take a mafarkinsa haka komai nata yake shape mai kyau ya furta a fili yana lumshe ido yana Aiyana ranar da zata shigo hannusa shi kad’ai yasan irin rikon da zai mata ." Jiki a sanyaye ta koma office ta zauna kusa da surayya hira suka fara yi ahankali tana bata labarin yadda suka qare da mr ata da alamun dai ya dan sauko surraya ,yusura atakaice dai maryama ta tara matan dake aiki a cikin office din har da masu aiki a qarqashin sultan tace “ ina son muyi wani aiki ne daku “yaushe ne zaa sake yin wani presentation?”“ ai yana faruwa ne duk bayan wata d’aya “ okay ina ganin zamuyi aiki tare domin muyi surprise din sir” “kai ni dai tsoro nake ji bazan iya ba.inji cewar surayya nan maryama tashiga masu bayani yadda zasu yi komai cikin tsari sai dai yagansu kawai suna cikin tautaunawa sectary ta shigo aka cigaba da tautaunawa daita” zanyi design masu matukar jan hankali kuma zaa dinka su sannan mune zamu sakashi ajikinmu fatan kowacce acikinku zata yi iya kokarinta?” gsky da kin hakura shi sir baa yi masa gwanita idan kika dame shi ma zai iya korarki gabad’aya .” “nasan zai aika amman a wannan marar bana  tunanin haka gsky ,dan idan ya gan desing’s din zaiyi liking dinsu kuma wannan sabon tsarin zai kawo mana cigaba a aikinmu da kuma zuciyarsa.”uhm maryama bazamu iya ba . nayi imani zaku iya tunda gbdynmu kwararru ne kada ku karaya  ku kasance tare dani “mu kasance tare dake ke a wa kenan ?”sultana ta fad’a cike da matsefaffen kishin maryama idan kowa ya amince anan ni bandani dan baki isa Kiyi iko akaina ba “ tana gama fad’ar haka ta juya zata fita daga office din maryama tayi saurin riko yatsun hannunta cikin nata tana cewa “haba sultana take easy mana duk abun bai kai haka ba, kiyi hakuri idan acikin maganata akwai abinda ya ta’ba miki rai ,idan kin janye jikinki acikinmu ai kin karya mana kwarin gwaiwarmu sannan duk yadda sir yake zaki iya saka shi ya amince sbd karfin jinin da kike dashi acikin kamfanin nan .”take wani farinciki ya kama sultana sai fuskarta a d’aureta da kyar maryama ta shawo kanta ta hanyar qarawa da cewa duk kamfanin babu wanda ya kaita iya design’s .” Sultana ta saki fuska tace “kina nufi har Ke ?har nima mana Ke baa ta'ba fad'a miki bane ?sultana ta girgiza mata kai alamun “eh!” to yau na fad'a miki kin fi kowa aiko nan da nan sultana  ta amince da maganar maryama ta samu waje ta zauna sai dai taci alwashin sai sultan ya samu labari wannan shirin dan yasan yadda zaayi maryama tabar ma’aikatar dan ta tsani yadda wani lokaci yaya adam yake biye mata kuma tasan zuwanta kamfanin ne yasa nata aikin baya tasiri a ransa “nifa ba komai nake dubawa ba shi sir baa burgesa ni wallahi bansan yadda zanyi ba idan ya fahimci ina ciki wannan shirin bugu da qari yau din yanayinsa sai ahankali "inji cewar madam some “please ma babu abinda zai faru ki bamu kwarin gwiwa kawai tare da mana fatan nasara .”ahankali maryama ta ajiye maganar ta d’auki takardarta ta fara aiki yanzu zuwa yaushe kowacce zata kawo nata zanen mugani idan da gyara sai sultana ta gyara mana ?”duk dai jin maryama kawai suke amman me sultana ta baya ga son shigewa mr ata shi kuma sam bata gabansa a yadda suke lura dashi ma yafi maida hankalinsa ga maryama .” duk yadda suke tautaunawa mr ata yana kallonsu daga cikin glass dinsa a ransa yace” kome suke tautauna wa akai ?”ya mike ya bude kofa ya fito ya shiga office din da suke wanda ke fuskantarshi yana dubansu a tsanake sannan ya kira sectary dinsa "meke faruwa anan ?sir maryam Ke son mgn da kai sectary tayi saurin fadar haka dan ragewa kanta fargaban da take ji akansa, maryama bata d’ago ta kallesa ba dan har lokacin tana jin babu dadi akan rayuwarsa tace "sir daman akan ayyukan da zamuyi ne wanda zamuyi kafin presentation zan so ace ana a ranar da zaa fito dashi mu kuma kafin ranar mun gama komai akan shirinmu mun gabata nan dai tayita masa bayani yadda tsarin zai kasance bata kai qarshen maganarta ba ya katseta ta hanyar cewa "bazai yuwu ba saboda ba haka tsarin mu yake ba sannan  ya sa’bawa dokar wannan kamfanin daya kasance hadin gwiwa ko baki ji sunan kamfanin ba AGC ya fad'a a tsawa ce yana kallon some "kema kina cikin masu goyon bayan haka ?ectually sir wai muna son AGC   company ya zarta kowani kamfani samun daukaka ne shiyasa nima na.." wani kallo yayi mata dole tasa tayi shiru tace “am sorry ,sir tana shiru maryam ta karbe mgn "sir ka bamu goyon baya in sha Allahu zaka sha mamaki "this is nonsense  "ya fad'a a fusace "sir ba maganr nonsense bane kai Karan kanka ka yarda da kanka kuma babu wanda ya kai ka iya zane acikin kamfanin nan da wajen kamfani ,Kai  din kwararren mai baseera ne ai take yaji kanshi yayi wani iri girma “kuma tsarin da zamu zo dashi tsari ne da duk wani kamfanunka basu ta’ba zuwa dashi ba ni bance zamu gabatar dashi ranar presentation ba kafin ranar ne ,sir ya kamata ka bamu second chance "this is not the second chance maryama this is your plan .” ta kallesa a dan rikice tana mamaki wani irin mutun ne shi da baa masa gwaninta "yes I can't do it coz is your  plan kuma cutar wa ne bugu da qari bama kasuwancinmu haka, ba haka mahaifina ya daura mu akai ba idan zaa yi presentation kowa na kawo ayyukansa a zube sai clet ya zabi wanda yayi masa idan kinga anyi wani abu sabanin haka to aiki ne na dabam amman duk abinda ya shafi presentation bama yin haka dan haka bana ciki am not supporting  ya fad'a yana kallon cikin kwayar idanunta tamkar zai cinyeta .” eye's to eyes suke kallon cikin kwayar idanun juna wanda zuwa lokacin idanunshi sun canza kala sunyi jajur tasan hakan yana da nasaba da sigarin daya sha sun d’auki minti shabiyar suna kallon juna kafin daga baya ya d’auke idanunshi yana sake cewa "bana ciki wannan tafiyar ya juya da sauri ta biyosa tana sir "go back to your work “sir ..” I saida go back to work ya sake maimaitawa a matukar fusace ya shige office dinsa ." jiki a sanyaye tabi bynsa da kallon mamaki idan ransa ya bace sai ya dawo kamar mahaukaci anya kuwa wannan mutumin yana da lafiyar kwakwaluwa kuwa ?” abu na cigaba yace bai so alhalin babu wanda zai samu wannan cigaba yace baya so .”dariyar da sultana ta kwashe dashi ne ya dawo da maryama haiyacinta ta juya tana kallonta a tsanake “ai kinga karshen zagewa ni danasa karshe abinda zai biyo baya kenan wallahi bazai yarda ba matsawar bashi ne yayi raayi ba .“bafa zan hakura ba sultana idan dai bazakiyi ba shi kenan mu zamuyi ta juya ta fuskanci sauran matan kana ta soma yi masu bayani yadda za suyi ." Sultana kuwa tana komawa gida ta sheidawa Aunty abida aikuwa sunyi dariya kamar me "wallahi shiyasa wani lokaci yake mugun burgeni baya daukar wargi kuma kinga hakan zai sa ta rage shige masa “kota shige masa ma idan dai wannna dan mai shegen girman Kan ne bazatai nasara ba "wallahi shiyasa nake son nima hakura dan ga matarsa ma har yanzu bata gabansa ina ganin fa mutumin nan ba shi da lafiya “wa ya fad'a miki hk alhalin ga matarsa da ciki ?,ai yace baya son ciki” kikasani ko cikin bana shi bane ?dan duk yadda ya kai ga kinta ai bazai ki jininsa na “inji cewar aunty abida sultana tace “to wannan kuma dabam gsky zai iya yiwuwa ba nashi bane . ai irinsu ata suna cikin ingarma mazaje baki ga tsarin jikinsa ba ai irin suka kama mace baa magana .” suna cikin magan ya ibrahim ya shigo tautaunawar me akeyi ne haka tayi murmushin tana mikewa ta qaraso garesa ta karbi jakar hannusa tana masa sannu da zuwa “hirar kaninka adamcy muke .” ******** Mr ata yana zaune akan gadonsa sanye da kayan bacci system ne agabansa yana aiki yana tunanin mgnr maryama da irin tsawar da yayi mata yana cewa am not supporting ."dan cigaba yasan cigaba take son kawo masa dan tsarin zai qawatar amman kuma me yasa tunda ta fara aiki dasu bata kawo wannan tsarin ba sai byn data bata masa rai yasan tana son tayi haka ne dan ta goge laifin datai masa “yayi shiru yana tunanin ya amince da tsarin ko kuma ya tsaya akan yadda yace ?”itama bangaren maryama tunda ta dawo daga office bangaren mahaifiyarta ta nufa dan umma bata nan bata huta ba tana zaune a falo zane take har kusan goma na dare bata bar aikin taci komai ba aunty ta shigo parlour’n da plet din abinci ta qaraso kusa daita tace “ki ajiye aikin nan haka kici abinci " aunty ki taimaka mana ki bani abaki ni kuma na cigaba da aikina an gama princess .” Aunty ta zauna tana bata abinci tana tmbyrta ya gurin aiki komai dai yana tafiya daidai “yes aunty komai yana tafiya daidai sai dai wannna mai gidan namu daake kira da Mr ATA shine kawai matsalar kowa idan yayi maganr kowa zai shiga hankali kowa dai tsoronsa yake ataiace ,wallahi ko gyaran murya yayi yanzu zasu shiga hanakalinsu “what about you? “Me aunty ?” ta fad'a tana girgiza mata kai no no !! aunty bana jin tsoron mr ATA Kinsan wani abu wai ni kadai nake iya magana dashi ko jayayya dashi amman ki bi komai ahankali karki dinga abinda zai fusatashi tunda kinga shi din mai zafi rai ne, ki dinga kula dan allah sannna ki kula da kanki ,shikenan aunty na gode aunty ta mike taje ta kawo mata ruwa ta bata abaki ,byn ta sha ta sake cewa “na gode aunty karki damu ni zanje na kwanta ki kula da kanki sai da safe idan zaki kwana anan to idan bazaki kwana ba ki tashi habib ya rufe kofa sai da safe aunty ta koma dakinta.” 💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 18 Bayan maryama ta gama aikinta taje ta kulle koina ta dawo d'akin mahaifiyarta ta shiga bayi ta kama ruwa tare da d'auro alwala ta fito ta hawo har kan gadon aunty ta zauna a bayan aunty ta soma karanto adduaoi tsari ta shafe ilahirin jikinta dashi haka ma ta shafe jikin mahaifiyarta a qarshe ta karanta suratul muluk sannan ta ja pillow ta kwanta ."sai dai tana kwanciya komai ya tsaya mata ,bacci ya kauracewa kwayar idanunta, ta d'auko tunanin wannan ta ajiye ta dauko tunanin wannan ta ajiye. sosai ta tsunduma cikin tunani wanda kusan duk tunanin mr ata yafi na kowa yawa ganin data masa a yau din yana shan sigari kuma a gabanta wannan abu ya hana zuciyarta sukuni ta qarshe ta tsaida tunaninta a inda take masa magana akan new desing's din da take son su gabatar a boye batare da sani kowa ba "yes I can't do it coz this is your plan ,kuma cutar wa ne bugu da qari bama kasuwan cinmu haka ,ba haka mahaifina ya d’aura mu akai ba idan zaa yi kasuwanci kowa na kawo ayyukansa ne a zube sai clet ya zabi wanda yayi masa dan haka bana ciki ,am not supporting ta sauke wani wahalallen numfashi tana kallonsa acikin kwayar idanunta "rigimamme kawai ".ta fad'a a fili tana qoqarin gyara kwanciyarta ."ta jiyo sautin muryar aunty cike da mayen bacci tana cewa "waye rigimamme kuma ?"tsam maryama tayi da ranta kafin ahankali tace "babu kowa aunty kiyi baccinki kawai ."daga haka aunty bata sake cewa komai ba." Yadda maryama bata runtsa ba haka bangaren mr ata shima bai samu damar runtsawa ba juyi kawai yake akan makeken katifarsa yana tsara yadda zai yi rayuwar aure da princess dinsa, a naked yake ganinta acikin kwayar idanunshi tana kwance faffad’an qirjinsa , koshi yana kwnace ajikinta yana sarrafa sansar jikinta most especially brest dinta haka ya dinga imagenation dinta batare da ‘bata lokaci ba jijiyarsa ce ta mike sambal ta cika qaramin wondon da yake sanye dashi sakamakon neman abincinta ya had’e hannuwansa duka ya sanya abayan kanshi yayinda jijiyarsa ke cigaba da harbawa wani juyi yayi ya janyo pillow ya rungume gam a qirjinsa yana jin tamkr itace rungume ajikinsa sai daf da asuba wani bacci mai dadi ya kashesa ana raka’a ta biyu a masallacin dake cikin estate dinsu ya farka da kyar ya mike zaune ya kunna wutar d’akin yana kallon jikinsa inda gabad’aya wondonsa ya jike da ruwan shaawa.” “Ya rabbi ka taimakeni yarinyar nan tana matukar bani wahala . ya fad’a a fili yana dafe goshinsa can ya janyo wayarsa ya duba time 5:30 har ta wuce ya yunkura da kyar ya nufi bayi bai wani jima ba ya fito ya janyo jallabiya ya saka yayi sallarsa a daki dan ya rigada yasan ya rasa jimai yana idar da sallah a daddafe yayi azkar ya mike ya koma ya haye katifa batare daya cire jallabiyar jikinsa ba .ko cikakken mintuna shabiyar bai yi ba bacci ya kwashesa bashi ya tashi ba zai karfe goma saura yayi wanka yayi shirin zuwa office .hankali motocin mr ata suka tsaya acikin ma'aikatar AGC bayan an bud'e masa ya fito cikin isa da takamar shi wani ne, ya fara taku a natse sanye cikin riga fari long sleeve da wondo baki sai dai ya nad'e hannun rigar kad'an wanda hakan ya qara masa kyau matuka ,yayinda tsintsiyar hannunsa ke d'aure da agogon fata baki ya zuba duka hannunwansa cikin aljihunsa.” tunda ya shigo kananan ma'akata da manya suka shiga gaishesa yana d'aga masu hannu wasu kam ma basu samu wannna damar ba sai dai ya wuce har ya qaraso sama ."kai tsaye ya tsaita kwayar idanunshi zuwa office dinsu maryama qirjinsa na bugawa da matsanamcin karfi adduarsa ya fara sanyata acikin kwayar idanunshi sai dai duk ma'aikatan da suke aiki tare daita suna zaune a wajen ban da ita . wani iri abu yaji a gabad'aya ajikinsa yana masa yawo ,ya sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ya cigaba da taku yana zance zuci ."me yarinyar nan take nufi dashi ?sai lokacin da yayi mata dadi take zuwa office ko dai ta fahimci wani abu ne atattare dashi ?"ya kai hannu ya tsotsa bayan keyarsa yana sake zance zuci "babu wata alama dana nuna mata da zai sa ta fahimta kawai tsabar rainin hankali ne irin nata da takamar ta iya aiki "to amman kai haka zakuyita tafiya bazaka fahimtar daita matsayin da take dashi a wajenka ba?zuciyarsa ta aikawa kwakwa luwarsa wannan tamvayar ?". daf da zai shiga office dinsa suka had'u da madam some cike da girmamawa ta gaishesa "good morning sir ?"morning !"ya fad'a atakaice tare da wuceta ya shige office dinsa . "bayan kamar mintuna shabiyar da zuwansa maryama ta shigo da hanzarinta dan taso ta makara sakamakon hodop din data had'u dashi a hanya .wani zazzafan numfashi ya sauke sakamakon ganinta yana jin wani irin sanyin dadi na ratsa sansar jikinsa rayuwarsa ce maryama ."bai d'auka zai iya wannan dauriyar ba idan ya ganta .ya d'auka gigicewa zai yi ya haukace mata sai gashi bai yi ko d'aya ba amman shi kad'ai yasan me yake ji a game daita,acikin irin abinda yake ji zai iya sadaukar da duk abinda ya mallaka akanta ." ahankali ya danna wani farin bell dake ajiye akan table dinsa cikin kankanin lokaci madam some ta bayyana a gabansa "ki tattara duk wasu kwararrun masu zanen da muke dasu a meeting room akwai bayanin da nake nayi masu "okay sir !" ta fad'a tare da juya da sauri ta fice . “ kai tsaye ta isar da sakon mr ata garesu nan take kowannensu ya sha jinin jikinsa sannan kowanne ya nemi natsuwa ya sanya ajikinsa dan sun san baya son wasa bayan mintuna ashirin duk suka hallara zaman jiransa ."some ta shigo office dinsa tana sheida masa "kowa ya hallara shi kad'ai ake jira ya yunkura ya mike a natse yana ciza gefen lips dinsa na qasa sannan ya fita inda madam some ta biyo bayansa da sauri atare suka qaraso meeting room din duk suna zaune har maryama ya tsaida kwayar idanunshi kyam akanta dan itama shi take kallo da kyakkyawan idanunta, had’ad’den bakinsa tabi da kallo aranta tace “ga baki har baki mai kyau amman ana sha masa sigari .” bai dauke idanunshi akanta ba wanda hakan yasa tayi saurin d'auke kanta ta maida kan file din dake gabanta har ya qarasa jikin writing board amman still kwayar idanunshi na kan kyakkya war fuskarta. yayinda yake hango yadda take sauke numfashi ahankali ahankali hannunta d'aya na rike da pen ta d'aura akan file din gabanta da alamun shi take jira ya fara bayani ita kuma ta soma aikinta ." kusan 20 minutes yana tsaye yana kallonta ta d'ago ahankali idanunsu ya tsarke cikin juna tayi saurin d'auke idanunta tana runtsesu gam dan wani iri take ji ajikinta a duk sanda idanunta ya hade da nashi wanda ta rasa dalilin jin haka shi kuwa yaki d'auke tsumammun idanunshi akanta so yake ta dago ta sake kallesa domin akwai abinda yake son ya d'an fahimta atattare daita sai dai maryama taki d'agowa dan tayi imani kwayar idanunshi suna yawo ne a sansar jikinta sakamakon bugawar da taji zuciyarta take yi da qarfin gaske ."a natse ya soma masu bayani aikin da yake so yana zagaye makeken table din da suke zaune yana cigaba da kallonta zuciyarsa na sake narkewa akan soyayyarta." ita din daban ce acikin zuciyarsa kuma yayi imani tunda Allah ya hallata zuciyarsa ya sanyata aciki ,kamata yayi ya mallaketa cikin sauki batare da saninta ba, ahankali sai ya dinga shigar da soyayyarsa dan a yanzu soayyar wannan mataccen mutumin bazai bar zuciyarta ta amshesa ba ." " taya zaka sameta cikin sauki "?ya tambayi kanshi samunta shi yafi komai sauki da yuwuwa agaresa tunda kawunta gali yana raye yasan bazai ta'ba bashi matsala ba "ya bawa zuciyarsa amsa da haka sama da awa daya yana bayani kuma duk hankalinsa da natsuwarsa suna kanta duk sanda ta d'ago kanta dole zata kallesa dan idanunshi na kanta bayan ya gama bayani ya basu lokacin da zasu yi submitting aikin sannna ya sallami kowa har ta mike kasance war itace last person din da zata fita yace "tsaya .” tana kallonsa ta koma ta zauna tana jin wata irin mummunar fad'uwar gaba mai tsanani sam bata son wannna mayataccen kallon da yake mata yana saka zuciyarta jin wani irin firgici." mr ata ya samu waje ya jigina jikinsa da bangon d'akin tare da rungume duka hannuwansa a qirjinsa yana cigaba da dubanta cike da tsananin qaunarta.” wani abu ya gani kamar hawaye yana diga a saman hannunta .bai san lokacin da yayi taku ya qarasa inda take zaune ba, ya zauna a gefen table din da hannunta ke kai ya duko da kanshi daidai fuskarta qirjinta ne yayi wani irin tsalle sakamakon sanyayyen kamshin turarensa daya ziyarci hancinta tayi saurin runtse idanunta tana sake jin fad'a uwar gaba ."hannunsa ya kai ya d'ago ha'barta agigice ta bud'e idanunta dake runtse ta zuba masa nan yaga hawaye cike da idanunta suna siyayya bai ce mata komai ba ya sanya kwayar idanusnhi cikin naya sannan ya ciro handkerchief a gaban aljihun rigarsa mai azababben kamshin turaren red ya soma goge mata hawaye . inda maryama take binsa da wani irin firgitaccen kallo kafin ahankali ta kawar da idanunta gefe tana mai danne hawayenta Itafa gaskiya ya fara takura mata da kallon nan shi na babu gaira babu dalili ,dan idan akwai abinda ta tsana arayuwarta daga nmj to bai wuce yawon kallo ba sam bata són shi kuma ta rasa dalili da koda yaushe idanunshi na kanta ." "maryama !" Taji ya kira sunanta muryarsa a raunane kamar mai shirin yin kuka ta waigo ta kallesa a natse idonsa cikin nata , ya matsota sosai tare da riko laulausan tafin hannunta cikin nashi yana murzawa wani irin yanayi suka tsinci kansu ciki mai wuyar misaltuwa nan take jikinta ya kama rawa alamun rashin sabo "ina son zan miki tambaya biyu .yayi maganar fuskarsa a had'e kamar ko yaushe bai tsaya jin amsarta ba ya soma magana ."me yasa kike yawon kallona ?"ta d'an ware idanunta sosai cikin nashi tana mamakinsa "ita ya kamata ta tmbyesa amman dan rainin wayo da karfin hali irin nasa shine zai ambayeta ?tayi mgnr a qasan ranta tana lumshe masa shayayyun idanunta tare da sauke naunayen ajiyar zuciya "ki bani amsa kafin na shigo da tambayata ta biyu ." still shiru tayi dan idan tace zatayi magana to bakar magana zata fad'a masa wanda hakan zai iya dagula komai ."okay tunda baza kiyi magana ba bari naje tamvayata ta biyu ta natsu sosai tana jiran taji tambayar rainin hankalin da zai sake mata "me ya sakaki kuka yanzu ?"shiru tayi kawai tana kallonsa dan bata da abinda zata fad'a masa a zahiri , amman zuciyarta cewa tayi kwayar idanunka ne suka sakani kuka bana son yawon kallonka ."ya tsuke bakinsa yana duban cikin kwayar idanunta batare da yace mata uffan ba ."tayi qoqarin ta cire tafin hannunta cikin nashi sakamakon wani salon da yake mata mai fitar da mutun haiyacinsa amman taji ya rike yatsun hannunta gam ji tayi wani sanyin dadi na ratsa sansar jikinta har tsigar jikinta na mikewa abinda bata ta’ba ji ba kenan a iya tsawon rayuwarta akan wani d'a namiji sai akanshi ." Allah ya taimaketa rigar dake sanye a jikinta mai dogon hannu ce tasan data shiga uku idan ya gani dan tayi imani sai ya tamvayeta dalilin mikewar gashin dake kwance ajikinta ."ya sake had'e fuska sosai tamkar zaki kana yace "ko kina kukan tsohon mijinki ne ?"shiru tayi kafin ahankali ta tsinci kanta da ce masa" eh ! rashinsa yasa bana jin dadin rayuwata .tayi maganar idanunta na cikin nashi "zafi nake ji sosai a qirjina "ta sake mgn cike da dakiya ai gama fad'ar haka da tayi keda wuya taji ya sakar mata hannun tare da mikewa tsaye ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa ya juya ya fita daga d'akin zuwa office dinsa zuciyarsa nã qauna da tafasa zariya ya soma acikin office din yana zance zuci ".shikenan rayuwarsa tana cikin uku bala'i yana mutuwar sonta ita kuma tana mutuwar son matacce ya zai yi kenan ?" shirin mallakarta da yake son yi bashi da wani amfani kenan ?"ya fad'a a fili tare da dungule hannunsa ya d'aura akan table "shikenan wahalarsa ta tsawon shekaru ta tashi a banza ?"no no!! it can be possible "dole ne nayi duk abinda zanyi na cire shaukin soyayyar acikin tunaninta ." Ahankali ya samu waje ya zauna yana sauke numfashi tare da dafe goshinsa yana jan tsaki inda zuciyar maryama ta cika da tsananin mamakinsa wannan shine karo na biyu da yake nuna damuwarsa akan mijinta to me haka yake nufi ?”ta tambayi kanta ganin ta kasa gano dalilinsa kuma kamar matsawa kanta da son gano dalili tamkar bawa kanta wahala ta tarkata komai ta watsar ta mike ta fito ta koma office dinsu .mr ata ya jima zaune ahaka yana saka da warwara ahmed yaronsa na Z&A ya shigo cike da girmamawa ya gaishesa sannan yaja kujerar dake fuskantarsa ya zauna ya ajiye masa file a gabansa "sir ana bukatar saka hannunka anan da anan ya fad'a tare da zaro biro a gaban rigarsa ya mika masa ya karbi biron yayi sign sannan suka fara tautaunawa akan kasuwanci sun d'auki sama da awa d'aya sannan yayi masa sallama ya wuce yana fita James ya shigo ya ajiye masa cup din coffee wanda ya za me masa jiki sannan ya ya juya fice .” ahankali ya d'auki cup din ya kai bakinsa kamar ance ya kalli office dinsu maryama wani maaikaci mai suna ema ya hango duke a gabanta suna magana fuskarsu d'auke da annashuwa duk da bai san maganar me suke yi ba amman fuskokinsu ya nuna alamar maganar tana masu dadi sosai .”anatse ya ajiye cup din hannunsa ya zagayo hannuwansa duka cikin aljihunsa yana taku zuciyarsa na tsinkewa yana shiga office din bai ce masu uffan ba sai ji ema yayi mr ata ya zagaye wuyansa da hannunsa yayi hanyar waje dashi a gigice yake kallonsa yana biye dashi ,haka ma maryama a gigice tabi bayansu da kallo ahankali ta maida kanta ga aikin da take kafin ya gama dashi ya dawo kanta "kai tsaye office dinsa ya nufa dashi tare da hankad'a keyarsa ."fuskarsa a hade tamkar kumurci macijin dake neman abinci yace " zance me kuke yi ?"yayi masa tambayar yana juya masa baya ". “kayi hakuri sir muna magana ne akan wannan sabon aikin dakayi mana bayani akanshi d'azu na banjana company shi muke sake tautaunawa akai domin yana bukatar nazari sosai "bayan shi kuma?” ”amm sai kuma dan naga sabuwar zuwa ce ita shine nake son na koya mata wasu abubuwa "mr ata ya juyo a natse fuskashi babu annuri yace "waye yace maka bata iya abubuwa ba ?ema yayi shiru sai dai à matukar firgice yake da irin kallon da mr ata yake jifansa dashi ".wannan da kake gani tafika fikira sannan tafika kwarewa akan komai zai fi kyau ka tsaya iya inda aka ajiyeka aiki ba yawon shiga cikin rayuwar wasu ba "wannan gsky ne sir dan yadda take magana ma kawai ya isa yasa mutun ya manta tarin ayyukan dake gabansa dan tana magana ne cike da shauki "what .?"mr ata ya furta acikin ransa qirjinsa na wani irin luguden bugawa sannan yana aikawa da ema da kallo mai hargitsa tunanin mutun da saka mutun shiga uku ." Ya tsaita kallonsa sosai ga ema sannan ya cigaba da magana "yadda take magana da kai haka take magana da karnuka da kuma aladu da jakuna dan kasan ba wai matsayinka ne yasa take magana da kai haka ba ,ka tattara ka koma office din qasa kwata kwata "ema ya zaro idanu waje da sauri yana dubansa a marairaice "kana ‘ batawa kanka lokaci maza kaje ka tattara ka koma inda nace "ayi hakuri sir ban san cewar matsayinta ya .."leave my office kafin nasa a dakatar da kai gabad'aya ai da wani mugun sauri ya juya har ya kusan kai bakin kofa ya jiyo sautin mr ata cak yaja ya tsaya da girmamawa “bance ka fad'awa kowa dalili ba muddin kuma naji wani to kasan ka kori kanka da kanka aiki da sauri ya qarasa ficewa ya shiga office na tsakiya wanda ya kasance anan yake aiki ya dauki bakar jakarsa ya saba a kafad'ansa sannan ya d'auki laptop dinsa ya rungume yana kallon sauran abokan aikinsa yusura tace "ema ina zuwa haka "?an maidani office na qasa gabad'aya "what ?"ta mike tsaye hankalinta a matukar tashe alokacin da shi tuni ya fito.” ta biyosa tana tambayarsa dalili amman bakinciki ya hanashi yi mata bayani haka ta juyo jikinta a sanyaye ta koma office cike da kewarsa dan gskiya ema yasan kan aikinsa gashi da sauki kai ,dan duk lokacin da ya gama aikinsa zai kar’bi nasu yayi.." Yau Kamar abun had'in baki kusan hankalin mazan dake aiki tare da maryama duk yayi kanta bini bini zasuje inda take ita kuma cike da sakin fuska take sauransu suyi abinda zasu yi su koma mazauninsa wanda hakan keta faman baqanta ran mr ata hatta masu shiga da fite dan duk wanda ya shigo sai dai idan bai daura kwayar idanunshi akanta ba amman sai hankalinsa ya tsayu akanta wannan alamari fa ya daga hankalin mr ata matuqa sosai yasanya ido akanta ".Mr ata na zaune tare da wasu abokon business dinsa mutun uku alhj deeni ,alhj farooq alhj bb ya tsinkayo muryar maryama tana neman izinin shigowa.” muryarsa a tsarke ya bata izini a natse ta shigo tunda ta shigo wad’an nan mutun nan suka tattara hankalinsu gareta,cike da girmamawa ta gaisheku Sannan ahankali ta qaraso gaban mr ata ta ajiye masa file din da zanen datai ." ya tsurawa zanen ido na second goma kafin ahankali ya motsa labbansa yace "you can go back to your work ."har tayi taku biyu yace "ke.."ta juya a natse idanunshi na kanta kamar yadda idanun bakinsa ke kallonta kamar zai cinyeta wanda hakan ya haddasa mata jin wani mummunar faduwar gaba "shiru yayi kafin yace d'auki cup din can ki samu some ta nuna miki yadda ake had'a min coffe "okay sir “. ta furta cikin sanyayyar muryarta yayinda jikinta ke rawa rawa ya d’auke kanshi ya maida kan bakinsa daya lura sunata kallonta amman sai ya share .” Ta qarasa inda cup din yake ta dauka ta soma tafiya kamar wace aka hankada aiko qafafunta suka hard'e tayo kansu mr ata bai san sanda ya mike tsaye ya shiga tsakaninsu ba ta fad'a saman faffad'an qirjinsa tayi masauki atare suka dinga sauke ajiyar zuciya "ki dinga bi ahankali kada ki jima kanki ciwo kija ma kanki asara.” ya furta cikin wani salo da sautin murya mai sanyi yayinda hucin bakinsa dana numfashinsa na dukan wuyanta da fuskarta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa yrrrrr". "Kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ta dinga furtawa ahankali ahankali sakamakon yanayin data tsinci kanta .”ya riko tafin hannunta ya zaunar daita akan kujera qirjinta na bugawa fat fat kamar zata fasa qirjinta tayo waje . ta had’e yatsun hannunta waje daya tana murzawa shi kuma ya janyo wata kujera ya ajiye adaidai saitin bayanta ya zauna yana kallon inda su alhj deeni ,alhj farooq ,alhj suke zaune sun zubawa ma iyalinsa idanunsu kowa da abinda yake sakawa a ransa,a hankali mr ata ya lumshe idanunsa tare da sanya hannunsa a saitin kirjinsa yana murza dai-dai indai zucyarsa take beating vry fast,su kuwa cigaba da kallonsa suke suna kallon sarautar Allah "dan babu tan tama mai kamfanin AGC ya kamu da mummunar qaunar yarinyar nan qauna kuma mai girma qauna ce da ma basu ta'ba ganin irinsa ba ". tsumammun danunsa ya ware sosai akansu yana cewa "mintuna goma kacal sun isa ku tattara duk wasu kalamanku masu mahimanci." sarai sun fahimci inda ya dosa dan haka suka taikaita maganarsu kamar yadda ya bugata suka kama gabansa tun kafin yace ya fasa halqallar kasuwanci dasu ."bayan tafiyar bakinsa ya mike tsam ya janyo kujera zuwa gabanta ya zauna tare da ware qafafunsa ,sunyi mugun yin daf da juna ta dan ja kujerar baya kad’an amman hakan bazai hana idan ya sauke numfashinsa taji ba. ganin yadda idanunshi ke yawo ajikinta yasa tayi saurin sunkuyar da kanta qasa natse alokacin daya soma magana a tsanake amamn idan mutun ya natsu sosai zai fahimci cikin tsananin fushi yake "anya kuwa kwakwaluwarki tana da cikakkiyar lafiya kuwa ?" ta d'ago kanta a gigice tana kallonsa "yes !dole na tambayeki dan kin wani tsareni da idanu "ya qarasa maganar yana lumshe mata ido .” “Ko me ya gani atattare daita yasa zai had’a da wannan mummunar ciwo ?” tabi jikinta da kallo na second goma sannan ta d’ago ta zuba masa idanunta “me yasa zaki fad'a kan mutane ?" Muryarta na rawa tace “wallahi ban sani bane ni ma haka kawai naji jikina ya kama rawa.” taso ta fad'a masa idanunsu ne yayi mata yawa amman sai ta tsinci kanta da kasa fad'ar haka dan batasan me hakan zai haifar ba tunda ta rigada tasan halinsa abu kad’an ke hassalashi "idanun maza yayi miki yawa kina gani bai kamata kiyi aure anan kusa ki huta ba "?tayi shiru tana cigaba da kallonsa yayinda qararrawar zuciyarta na kad'awa da sauri sauri sakamakon kusancin da suka samu na haifar mata da shiga cikin wani yanayi "ya dai kamata kiyi tunani ko sanin cewar ke matar aure ce zai saukaka miki wasu abubuwan ."numafshi ta janyo ta sauke da kyar tana sake sunkuyar da kanta gabdaya ta sake neman natsuwarta ta rasa rawar da jikinta keyi ta qaru ". “Maryama ki tsaida miji kiyi aure zai fiye miki kina aure kina aikinki , dan bai dace ki dinga kula kowani kare alade da jaki ba "idan dai kema din ba irin hallitarsu gareki ba ."ya qarasa mgnr yana jan tsaki tabi shi da wani irin kallo zuciyarta na tsinkewa idan ta fahimcesa da kyau" idan halittartata ba irin ta jaki kare da alade bace ta daina kula kowa kallonsa take fuskarta da bayananen mamaki “to shi da yake kulata take kulasa fa ?”kenan shima ya kasance d’aya daga cikin abinda ya lissafa kare da alade da jaki ne ?”tayi maganar a can kasan makoshinta ta yadda ko shi da yake zaune a gabanta bazai iya fahimtar komai .ya juya ya d'auki kwalin sigari ya bud’e ya zari d’aya ya kai bakinsa ya kai hannu ya dauki abun kunnawa tana ganin haka ta zabura ta mike ranta a matukar bace ta nufi kofar fita tana jan tsaki da kallo yabi bayanta yana ta'be fuska  "abinda zaki qarasa tsawon rayuwarki daita itace abar gudu ai gara ki fara sabawa daita sannna ya lumshe idanunshi lokacin guda kuma ya budesu yana cewa "ke dawo ki zauna ."! Maryama taki tsayawa bare ta dawo kamar yadda ya bukata "idan kika  kuskura  kika bar office din nan ki tabbatarwa kanki  kin tafi kenan har abada bazaki  sake da aiki a AGC ba  ".cak taja qafafuwanta ta  tsaya tana sauke wani wahalallen numfashi daga inda yake zaune yana kallon yadda kafad’unta suke d’agawa sama alamun tana  kokuwa da numfashinta Ahankali ta juyo tare da sunkuyar da kanta  kasa dan bazata iya cigaba da kallonsa a yanayin da yake ba saboda yayi mugun tsareta da ido  yana kallonta tana takowa ahankali har sanda ta qaraso ta tsaya "set "! ya fad'a yana kunna sigarinsa muryarta sanyaye tace  "sir kayi hakuri ka kashe wannan abar bana son warinta "daga yau ki koyi son warinta set !ya sake maimaitawa" inna ilaihi ita kam ta shiga ukunta da wannan mutumin ta sake yin kasa da muryarta sosai kmr zatayi kuka "sir kada kamin haka dan Allah "me nayi miki  ?"ya tambayeta yana dage mata girarsa d’aya “sigari ce fa kawai ?meye illarta?"  set and don't let me repeat my seif again ". babu yadda maryama ta iya da rayuwarta haka tayi shiru ta toshe hancinta da hannunta d'aya dayan hannun kuma taja kujerar baya kad'an  domin rage kusancinsu ta zauna sai dai duk a rud'e take . tunda ta zauna bata d'ago kanta ba yayinda shi kuma kwayar idanunshi ke kanta yana zugar sigari yana zance zuci  "ta d'ara duk matan duniya a idanunsa ita kadai  zuciyarsa  take so ,kuma bazai ta'ba son wata bayanta  ba ,sai dai duk runtsi bazai d'auki raini daga gareta ba farar takadar ya janyo ya ajiye mata sannan ya janyo wata roba da kayan zane yake ciki shima ya ajiye mata "ki zanani ahaka . "what ?" ! ta furta à matukar razane tare da d'ago fuskarta ta tsura masa yana rike da sigari yana zuga muryarta a raunane tace "sir kayi hakuri bazan iya zanaka kana shan sigari ba ka canza min da wani aikin na yarda "okay ! zana min mata da miji rungume da junansu suna kissing din juna a bakin kofa "oh my goodness god ya rabbi ka taimakeni akan wannan mutunin ta furta a can qasan makoshinta sannna ta sake tsura masa idanunta gbdy ta rasa natsuwarta ji take kamar zuciyarta zata buga haka ne ma yasa ta cigaba da kallonsa ko dai a buge yake ne ?sai dai tsaf yake abunsa idan ma baa a gabanka yake shan sigari ba bazaka ta'ba cewar shi din dan sigari bane dan babu abinda ya nuna ko ya sauya ajikinsa "Kina 'batawa kanki lokaci domin kuwa babu inda zaki har  sai kinyi abinda nake bukata." Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 19 Zuciyar maryama cunkushe da haushi had’e da takaicin mr ata ta zari pencil din zane ta soma aikin daya sakata wanda tai masa laqabi da aikin mugunta tana zane bakincikinsa na sake ninkuwa a kasan ranta, yayinda zuciyarta ke wani irin zafi da suya . ina ma zata iya murje idanunta tare da cire d’an burbushin tsoronsa dake ranta ai wallahi data zage kunjinta ta zabga masa rashin mutunci fiyye da wanda ya iya .amman ina bazata iya ba ,bazata iya karawa da mr ata ba ,dan ko a yanzu ya gano wani abu daga cikin rauninta domin kuwa ya fahimci aikinta yana da matukar mahimanci arayuwarta. cikin kankanin lokaci ta zana namiji sanye da kaya wondo da riga tare da jacket sannan ta zana mace tana rungume da namiji sanye da dogon riga kanta lullu’be da mayafi,ta gama amman tsabar ‘bacin ran sigarin da yaketa faman bankawa cikinsa yana busa mata hayaki ya hanata d’agowa ta kallesa bare ta sheida masa ta gama.”shi kuwa mr ata zuba mata ido yayi ganin yadda ta gama amman tana jin wani abu aranta yasa ya sake ware qafafuwansa ya kunna wani sigari a ransa yayi murmushi ,shi ko kwana zasuyi a hk daidai ne.” “ ganin muddin bata yi managa ba zasu kwana a haka ba damuwarsa bane dan ta tabbrwa kanta miskilancisa da jin kansa bazai barshi yayi magana ba , dan haka cike da tsinkewar zuciya da kyarma jiki ta d’ago fuskarta inda yake karaf idanunsu ya tsarke cikin juna ,ganin haka yasa maryama sake had’e ranta tamau dan bata son ya kawo mata wani sabon rainin hankali ko rainin wayo tare da d’aga masa farar takardar hannunta tana nuna masa alamun ta gama .” kina son ki zamo matsalata?” yayi mata tambayar yana tsareta da tsumammun idanunshi ahankali ta girgiza masa kai tana cewa “bazan ta’ba son na zamo matsalar kowa ba ,abinda kasani kenan sir , kuma wannan shine iya abinda zan iya yi . shiru yayi kawai yana ajiye qarshen bakin sigari acikin wani dan qaramin kwanon tangaran .”sannan ya cigaba da dubanta tare da cewa “tsarin yanayi rungumar bai min ba kasancewar babu remotic .“ ta kalleshi da tarin mamaki akan fuskarta lip’s dinta take matsawa alamun magana take son tayi masa sai dai ta kasa furta komai dan zuwa yanzu gaba d’aya a firgice take dashi .” Yanayin zamansa ,yanayin kallonsa ,yanayin maganarsa duk sun canza dan hatta kwayar idanunshi sun canza kala yayinda shirunta ya bashi damar kallonta son ranshi dan ko son kifta ido ba yayi ,ga wani kalar murmushi da yake wanda shi karon kanshi bai san yana yi ba sosai itama ta shagala da kallonsa amman ita kallo ne dake tattare da tashin hankali da tsoro ,ahankali ya matso kusa daita ya hura mata iskar bakinsa da sauri tayi kasa da kanta tana jin wata irin fargaba yayinda gabad’aya ilahirin jikinta rawa yake .zuciyarta ta cika fal da matsanancin tsoronsa ,jigun sukayi daga shi har ita barin maryama wacce komai ya tsaya mata cak ,yadda bai sake yin mgn ba itama bata ko motsa ba daga inda take zaune sai dai kowannen su da abinda zuciyarsa ke saqawa acikin zuciyarsa .” zurfa goshinta ta share tana kallon mr ata tace “sir ko zan iya wucewa “?numfashi ya sauke da kyar yana soka yatsan hannunsa a gefen bakinsa.” “ kamar yace mata “a’a sai kuma yayi mata alama da hannunsa dan ya tabbatar muddin yace zai yi taurin kai zata maimata masa abinda tasaba ,dan yana ji kuma yana gani zata wuce abunta ta barshi zaune ” ahankali ta mike ta biyo ta raba gefensa zata wuce har jikinta na zozon jikinsa saurin d’auke numfashi yayi yana jin kamar ta jona masa wutar lantarki ne ta juya a natse ta soma daga qafafuwanta da kyar gyara zama yayi tare da ware qafafuwansa yana bin every step of her tafiyarta kad’ai aka bar mutun dashi wani abu ne mai tsayawa arai bare akai ga samunta gabad’aya .”ahankali ya dinga bin kugunta da wani mayataccen kallo cikin salon magana yace “wannnan kugun zai sha wuya a hannuna domin kuwa bazan ta’ba saurara masa ba haka zalika wannna bakin rashin kunyar zai sha kissing har sai yayi kukan neman sausauci.”sai bayan la’asar maryama ta soma shirin tafiya gida taso kwarai ta sake yi masa magana akan sabon aikinsu amman sai taga gara kawai ta rabu dashi idan ranar ta kusa zata sake nemansa da maganar wata killa zuwa lokacin ya amince suyi .” wucewa tayi abunta tana tunani hali irin na mr ata “tsarin yanayi rungumar bai min ba kasancewar babu remotic girgiza kai tayi tana murmushi.” ****** Da daddadre da misalin karfe takwai yana zaune atsakiyar gadonsa hannusa rike da remut ya canza channel zuwa breaking news yana kallo sai dai hankalinsa baya wajen kallon labarai  yana gurin tunanin  yadda zai mallaki maryama ne cikin sauki har sanda mami ta shigo hannunta rike da cup din coffee'nsa bai sani ba ta tsaya shiru tana kallonsa tana nazarinsa kafin ahankali ta kira sunansa "adamcy "! yayi firgigib ya dawo haiyacinsa yana kallonta  "kar’bi !" ta mika masa cup tana cewa "wai meye matsalarka madadin naga lapto agabanka kana Kan aiki  amamn kayi busy kallo kana tunani ". "na gaji ne sweetheart !"ba maganar ka gaji bane what's wrong with you?" ta tmbyesa tana kallonsa " me kake tunani yanzu  koda yaushe cikin tunani kake , meye matslarka"?  babu !"ya fad'a atakaice yana kai cup bakinsa "akwai gskyar ko damuwar da zaka iya boye min duk yadda mami tayi dashi yaki fad'a mata damuwarsa abinda bai saba mata ba Kenan  ya ajiye cup din hannunsa ya koma Kan kujera ya zauna ya dafe goshinsa." ta dawo kusa dashi ta zauna" abinda kake min wani lokaci yana damuna "ya d’ago ya kalleta kawai kuma zai iya kashe ne tun kwanakina basu kai ba .”ta fad'a tana dubansa shi fa duk saboda wannna yarinyar maryam ne  yasa baya jin zai iya fad'a mata damuwarsa domin dai ya fad'a yaga mafarkinsa a yanzu zai iya janyo masa damuwa bugu da qari shi karon kansa bai san takamaiman makomarsa ba ta yaya zai fito da damuwarsa yana cikin zance zuci ya cigaba da jin maganarta "idan  ka kamu da soyayyar yarinyar nan dake aiki a qarqashinka fine let me know?"  ya sake d'agowa ya kalleta atsanake amman still bai ce mata  komai ba dan ba maganar kamuwa bane magana ce tsananin qauna kuma jin zai iya hakura daita duk runtsi duk wuya sai ya mallaketa kuma acikin wannan lokaci zai organizing wasu mutane dabam su nema masa aurenta ." “Adamcy boye abu acikin zuciya yana saurin cutar da dan Adam,sannnan boye abu shi da kyau a zuciya yana da kyau mu samu wadan da zamu dinga sharing secret dinmu dasu. wannna shine karo na farko da ka boye min damuwarka .dan haka zaka iya tsintata cikin damuwar datafi taka .sam baya ma jin maganr da mami take masa dan hankalinsa gabaday baya ga mami yana ga yadda zai mallaki maryama ne, tunanin hanyar da zai bi ya bayyana mata matsayinta da kuma su wa ya kamata ya saka zuwa neman aurenta da yake bukata arayuwarsa yake . Mami ta kallesa taga hankalinsa da natsuwarsa baya gurinta shima wannan ne karo na farko da take masa magana hankalinsa baya gareta ba dan haka ta mike ta fito daga d’akinsa sai dai zuciyarta ta tsayu ne akan danta ya kamu da son wannan bazawarar yarinyar ita ko zata so tagansu tare domin kasancewarsu waje d’aya zai tabbatar mata da zarginta “bazawara!”zuciyarta ta furta hakan a fili .” Yau ma kamar jiya maryama bata qaraso gida ba sai daf da sallar isha’i a gajiye ta shiga bangaren ummah tayi mata sannu da gida “sannu maryama ya aiki ?”naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana cewa “ummah aiki da mr ata sam babu dadi amamn a haka zamuyita lalla’bawa ,ta fad’a tare da shigewa d’akinta murmushi umma tayi tace “ke dai da wannan mutun allah ya d’auraki akanshi idan ba haka ba bazaki ji dadin aiki dashi ba “maryama tana shiga daki ta fad’a bayi tayi wanka tare da dauro alwala ta fito daure da towel orange tana goge sansar jikinta byn ta gama ta d’auki terry dream’s ta feshe ilahirin jikinta sannna ta zura doguwar riga baka ta gabatar da magrib da isha’i dan zuwa lokacin an kira sallah byn tayi sallama ta ‘daga hannuwanta zuwa sama ta soma addua ta kira allah da sunan daake kiransa yake amsawa, kuma idan an rokesa dashi yake amsawa “allahumma as alukal bi anna lakal hamda laila ailla anta ,wahdaka lasharika laka ,al mannan ya badi’us-samawati wal ardi ya zal jalalu wal ikram ya hayyu ya qayum inni as alukal janna wa auzubika Minan nar har da mr ata tasanya cikin adduarta allah ya shiga tsakaninta dashi .” Bayan ta kammala ta mike tare da daddumar sallah tana nadewa ta fito zuwa parlour inda umma take zaune ta d’auki jakar aikinta tana cewa “umma zan shiga wajen aunty idan goma tayi baki ganni ba ki rufe gida “to shikenan abinci fa bazaki ci ba ?ko zaki turo habib ya kar’ba miki ?”ko da yake ba abincin da kike so nayi yau ba .maryama tayi murmushi tana tambayarta “umma me kika dafa ?”tuwon samoviter ne da miyar kuka nan take maryama ta kwa’be fuska dan gaskiya bata qaunar tuwo da duk wani abu daya zamo loma bata só sai dai tsananin yunwa tasa taci dole “umma bari naje Allah yasa aunty ba tuwon tayi ba itama ”to shikenan yasa ki samu abincin da yayi miki idan itama tuwon tayi ki aiko habib ko ki kirani sai na dafa miki ko indomi ce “shikenan umma nah na gode .”tasa kai ta fito ta wuce part din mahaifiyarta inda ta samu abinda take so .” Jollof din rice and beans aunty tayi wanda yaji busashen kifi da vegetable taci sosai kasancewar tana matukar so duk wani abu da zaa sarrafashi da wake bayan ta gama cin suka shiga hira da aunty da habib tana aiki habib ya dameta sosai da tambaya “daman kusan hayaniyarsa ke hanata zama a bangresu idan tana da aiki dan baya barinta tayi “heartbeat dan Allah ki bar aikin nan muyi hirarmu ta tsaida abinda take ta zuba masa ido “ance wannan mai kamfanin AGC din yana matukar takura miki dayawa ?Injiwa yace maka yana takura min ?yayi murmushi yana shafa fuskarsa “abakin lancin kanin yusura naji maryama tayi murmushi dan tasan tabbas a bakin yusura yaji “dan Allah ki bari naje naci miki ubansa mana ?yayi maganar cike da zolaya maryama ta zaro waje duk da tasan da wasa ya fad’a,can kuma kwashe da dariya “ai kuwa daga ranar na daina aiki dashi bayan yasa anci masa ubanmu,after dad ai wannan mutumin ya wuce da tunaninka shegen kanshi ne duk abinda mutun yake ji dashi zai sauke masa shi cikin isa da miskilanci shiyasa yanzu har cikin addua nake saka shi .” “Ai kuwa kin kyautawa kanki gara ki dinga hadawa da addua kuma ki dinga binsa ahankali banson a cutar min dake “inji cewar aunty wacce ta mike ta nufi hanyar d’akinta ta barsu suka cigaba da hirarsu maryama lumshe idanunta ta soma tattara takardun zanen dake  watsewa  akan kujera ta mike tsaye tana cewa “gara na tattara na koma inda na fito dan bazaka barni nayi aiki ba ta leka dakin aunty tana cewa "aunty zan wuce part din umma "a can zaki kwana mu kulle gida ?eh ! aunty a can zan kwana halan habib ya hanaki aiki? maryama ta rausayar da kwayar idanunta kawai “to shikenan allah ya tashemu lafiya Ameen ta fad'a tana juyawa tare da kiran habib yazo ya rufe gida  ta wuce part din umma,ta iske kofa a bude dan haka turawa tayi kawai ta shiga inda iske umma tana massaging kafafunta tana runtse ido da sauri ta qaraso ta ajiye jakarta ta karbin man aboniki dake rike a hannunta tana cewa”ummah sannu bari nayi miki “to maryama nã gode allah yayi miki albarka “Ameen umma maryama ta fad’a tana mai tsananin jin tausayin umma aranta kuma tana tsanani qaunarta kuma zata kasance daita muddin rai zata maye mata gurbin komai arayuwa .” Ahankali ta dinga massaging qafafunta tana mata sannu umma tayi shiru tana jin tsananin qaunar maryama aranta amman wani lokacin sai ta dinga jin tamakar zata juya mata baya wata rana ,domin d’an wani da uwar wani sai Allah duk da dai tana mata kyakkyawan zato haihuwa na dadi amman haihuwar da tafi kowace dadi itace haihuwar diya mace tasan koda sadam dinta yana raye watan wata rana sai taji kewar rashin haihuwar diya mace sheshekan kukan umma ne yasa maryama ta bar abinda take ta dago a gigice tana cewa “umma lafiya ?” ai sai umma ta fashe mata da kuka hankalin maryama yayi matukar tashi duk ta rude ta sake bajewa daga tsugunon da take a gaban umma ta riko hannunta cikin nata itama idanunta sun cika da hawaye dan haka kawai bata ta’ba ganin umma tana zubar da hawaye ba lallai duk abinda ya sakata zubar da hawaye abu ne mai girma “dan girman allah umma kiyi hakuri ki daina kukan “ko kin tuna da yaya sadam ne ?” Umma ta sauke wani ajiyar zuciya tana damke hannun maryama cikin nata cikin muryar kuka ta soma magana “ba akan sadam bane maryama”to akan menene haka umma kike min asarar hawayenki ?”ina jin araina kamar wata rana zaki gujeni alhalin bani da kowa daga Allah sai ke maryama zuciyata tana tsananin qaunarki maryama rashin sadam ya tabani matuka amman rashin ki shi zai fi komai damuna “numfashi da naunayen ajiyar zuciya maryama ta sauke sannan ta yunkura ta mike ta zauna kusa da umma tana goge mata hawaye tana cewa “a gsky umma baki ta’ba min abinda ya ‘bata min rai ba irin wannnan lokacin ba domin baki d’aukeni kamar yadda na d’aukeki ba nan take umma ta soma girgiza mata kai “umma nifa yar halak ce kuma nasan hallaci kuma zuciyata tana qaunarki fiyye da tunaninki bana tunanin akwai wata ranar da ni maryama zan juya miki baya ba duk runtse duk wuya umma nah tare ban ta’ba jin cewar bakece kika kawoni duniya ba zan kasance dake muddin rai mutuwa ce kawai zata rabamu dan Allah ki daina wannan tunanin ki daina tunanin zan gujeki ni amarki ce haka kema amanata ce ta qarasa maganar tana zubar da hawaye .” Umma ta rungume maryama ajikinta umma kuka maryama kuka aka rasa wanda zai rarrashi wani acikinsu sai dai har ga allah umma ta samu natsuwar zuciya domin bata son abinda zai nisantata da maryama idan ba aure bane .kuma a kullum tana mata fatan samun miji na gari sun d’auki sama da mintuna talatin suna kuka sannna umma ta soma shafa bayanta tana cewa “kukan ya isa haka maryama kiyi min afuwa yau ummanki ta sakaki kuka sheahekan kuka kawai maryama take tana narkewa ajikin umma “dan allah umma ki daina wannan tunanin aranki “in sha allahu maryama bazan sake ba kuma na gode matuka da qaunarki allah ya barmu tare allah yayiwa rayuwarki albarka Allah ya azurtaki da samun miji na gari wanda zai kular min dake ya kuma rike minke amana addua sosai umma tayita mata tana shafa bayanta har maryama ta samu natsuwa .” Parlour’n ya d’auki shiru har na tsawon minti goma sannna umma tace “tashi muje ki kwanta gobe zaki office ta fad’a tana mikewa tare daita ajikinta ta d’aukar mata jakar aikinta da d’ayan hannunta suka nufi d’akin maryama umma na sake kwantar wa maryama da hankali ,ta ajiye mata jakar akan table sannna ta kwantar daita akan katifa ta zauna a gefenta tana tofe mata jiki da addaua tana cigaba da shafa bayanta tamakar wata yarinya qarama maryama tace, umma kije ki kwanta ki huta kema “to maryama sai da safe, Allah ya tashemu lafiya ta mike ta fito ta shiga dakinta ta hau Kan gadonta ta kwanta “.bayn fitar umma da kusan awa uku amman maryama ta kasa bacci sai faman juyi take kwance ta mike zaune ta duba wayarta taga lokaci ya wuce sosai dan d’aya ta kusa jin idanuwanta basa jin bacci ta janyo jakar aikinta ta cigaba da aikinta ahankali ahankali ta dinga jin kamar motsin shigowar mutun tayi tsam da ranta tare da dakatar da aikin da take na wani lokaci ta kasa cigaba aikinta ta kasa kunneta sosai  ko zata ji takun tafiyar mutun  sai dai bataji komai ba har tsawon wasu mintuna dan haka ta maida hankalinta kan takardar gabanta ta cigaba da aikinta .sai dai haka nan ta dinga  jin zuciyarta na tsinkewa tare da jin mummunar faduwar gaba  .” domin ta samarwar zuciyarta natsuwa ta ajiye takardar dake Kan pillow  ta yunkura ta tashi ta sauko daga Kan gado ta soma tafiya a hankali cikin sand'a har ta fito zuwa babban falon gidan ta tsaya shiru tana kallon koina ta  cikin hasken da bai gama haskaka falon ba, ta kai idanunta ga kofar shigowa taga kofar a kulle take dan haka ta sauke numfashi ta koma ta cigaba da aikinta bayan wasu lokaci ta soma jin bacci dan da kyar take iya bude idanunta tashi tayi tana hamma tare da cewa " gashi  ina tsananin jin bacci gashi banga ma aikin  dake gabana ba ." ta fito zuwa falo ta nufi kitchen ta dauko dan qaramin prepand mai zurfi ta zuba ruwa kadan dan tea take bukata ta daura akan gas ta kunna ta tsaya har sai da ruwan yayi zafi  ta hada tea ta zuba a cup ta fito tana sha a ahankali ..qarar faduwar abu taji ta daidai bangaren d’akin yaya sadam ta tsaya cak tason ta qara ji amman shiru .” sai dai batayi tunanin komawa dakinta ba ta  fara tafiya a hankali zata dakin inda taji motsin qarar faduwar abu har tayi taku biyu  sai kafarta tayi tuntube da takalmin aunty hassna ta sauke numfashi sannan ta tsuguna ta dauka tana cewa "bansa sai yaushe aunty hasana zata daina shigowa da takalmi har parlour' ba, idan ya zama dole ai akwai takalmin yawo a parlour ba irin wannan ba da zai cire maka farce , takalmi  Kmr katako gashi abun haushin ma sai tazo da takalmi amman idan ta tashi wucewa ta sai ta barshi ta kama gabanta haka .ta qarasa inda suke ajiye takalma ta ajiye nan  ya kamata da irin wadan takalmar wannan abu ya dauki hankalinta yasa bata shiga dakin ba ta  koma dakinta ta zauna  ta tankwashe kafafaunta ta dauki takarda wayarta taji ta dauki qara ta lalubo wayar ta manna a kunnenta"okay yusura nima ina Kan aiki bazan kwanata ba sai na kammala byn ta kammala ta ajiye wayar wani kiran ya shigo taja tsaki waye kuma adaidai wannnan lokacin ? ta lalubo ta dauka tana duba number bata san number ba kamar bazata dauka amman sai tayi tunanin ko emergency call ne  ta dauka tana cewa "hello ! Daga can bangaren taji ance "maryama hussein ce maaikaciyar AGC company “yes sir okay gobe muna bukatar ganinki a kamfanin da misalin karfe bakwai daidai ana gama fadar haka akayi discounting din kiran tayi shiru tana tunanin wanda ya kirata wannan dai ba muryar mr ATA bane ta lumshe idanunta tana cewa babu mamaki ko cikin yan'uwansa ne wani Ke bukatar yin aiki daita dan haka bata sake yunkurin tashi ba gara ta qarasa kafin wani aiki ya shigo mata gobe tana hamma tana aiki har ta qarasa ta kwanta   da zumar tayi bacci amman ta  kasa runtsawa har aka kira sallah ko byn daaka idar ma bata iya komawa ba dan haka ta yi wanka tayi shirin zuwa aiki ."Karfe bakwai daidai a AGC company tayi mata koda ta shigo ma'aikatan babu wasu mutane sai tsirarrun mutane dake kai kawo da securities da masu share maaikata ta kama hanya zuwa sama nan ma dai bbu kowa koina shiru kai tsaye office dinsu ta shiga tana sauke numfashi ta cire jakar kafadarta ta ajiye akan table ta ciro takardun zanenta tana dubawa ta sake duba agogon hannuta  .” “gsky yau nazo da wuri sosai ko da yake  na huta da complain din madam some kullum sai tayi complain akaina to gashi itama bata zo ba tukun.” ta fad'a tana  sauke numfashi tare da tuna yadda take mata idan tazo late "Mis maryama hussein why are you always late ?ta fada da irin muryarta ?tana lumshe idanunta  tare da saka hannunta cikin aljihun doguwar rigar dake jikinta yayinda hannunta daya ke tokare da table din gabanta exactly yadda mr ata shi kuma yake yi har da qara taku biyu ta tsaya Kmr yadda yake yi .murmushi ya bayyana akan fuskarta sakamakon tuno mr ata datayi tana jin wani iri ajiknta shi kuma matsalarsa always complain “baki daukar aikinki da mahimanci a tunaninki ke din professional ce bana bukatar mutane da basa daukar aikinsu da daraja kullum bakya son zuwa aiki da wuri , kullum da excuse din da kike kawao wata rana zan dakatar dake aiki ta fada a fili .kamar ance ta juya bayanta tana juyo kawai taga mutun tsaye ya jingina jikinsa da kofar shigowa idanunsa kyam akanta  sanye cikin kanana kaya irin shigar jiya sak yayi sai dai kalar kayan dabam yana rike da farin glass dinsa,yayinda hannunsa daya na soke cikin aljihun wondonsa kmr koda yaushe yayi shiru yana jifan da wani irin mayataccen kallo mai tsantsar kashe sansar jiki .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 20   A matukar rikice ta juya tana mai   had'e hannu wanta waje d'aya tana jin wani irin mummunar fad'uwar gaba  mai tsanani "gabad'aya yanayinsa yayi matuqar tsoratata. a bangaren mr ata kuwa wani sanyi dadi ne ya mamaye sansar jikinsa sakamakon d'aura kwayar idanunshi da yayi  akan sanyi idaniyansa da sanyi safiyar nan , wani tunani maryama tayi wanda yasa ta juyo da sauri tayi taku biyu ta tsaya kusa dashi muryarta na rawa tace "good morning sir"! bai amsa mata ba ya qarasa shigowa cikin office din sosai yayi kmr yadda yake yi a duk sanda ya shigo  hannunsa d'aya cikin aljihun wondonsa  yayinda d'ayan hannun kuma ya d'aura   akan table . shiru tayi tana ciza harshenta kamar tayi dariya dan wannan salon nasa yana matukar burgeta kuma yana sakata jin nishad'i acikin ranta sai dai ganin yadda yayi mugun had'e rai fiyye da kullum dan fuskar nan tashi sam babu annuri kirki yasa tayi maza  ta sanyawa jikinta natsuwa tare da lumshe idanunta na second biyar sannan ta bud'esu fess akan kyakkyawar fuskarsa ta sake gaishesa a karo na biyu ". “good morning sir ?! “still shiru ne ya sake biyowa  baya batare daya kalli inda take tsaye ba "maganar me kike yi ?taji saukar muryarsa ta doke dodon kunnenta,a natse ta kallesa qirjinta na dokawa da qarfin gaske tace"ba maganar komai  nake yi ba "!tsumammun idanunshi ya waigo ya kalli inda take tsaye har lokacin tana wasa da yatsun hannunta ,kana kallonta kasan tayi kama da mai laifi domin ko a iya haka ma rashin gaskiyarta ta nuna ,ya motsa lip's dinsa ahankali yace "ya zakice ba maganar komai kikeyi ba byn da na shigo naji kina cewa wani abu me kikeyi cewa ?"nan take hantar cikinta ya kad'a ilahirin jikinta ya kama rawa. sosai ta firgita "kar dai yaji abinda ta fad’a?"inna lillahi!" ta furta acikin ranta ,zuciyarta cike da matsanancin tsoro take kallonsa."ya gyara tsayuwarsa sannan ya fuskanceta tare da zura hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa ya tsura mata tsumammun idanunshi masu firgitarwa  “maryama kince wani abu, abinda kikace nake son na sani ". muryarta cike da in ina tace "ina..ina.. dai magana da zuciyata ne yayi shiru still kwayar idanunshi na yawo a sansar jikinta wanda ke qara saka zuciyarta shiga rud’ani bayan kamar second goma ya sake motsa lip’s dinsa " amman kamar kina raact kmr ni ?da sauri ta fito da shanyayyun idanunta  waje tana cewa "no no sir me yasa zanyi haka?" ni sam ban yi haka ba kawai dai ..."sauran design's din dana baki aikinsu last week  sunyi ready "?ya katseta ta hanyar fad'ar haka  yana cigaba da kallonta kamar zai cinyeta,  shiru tayi ta kasa  cewa komai dan tuni ta ajiyesu a gefe tana  kan new desing's din da zasu gabatar  ne ,wani kyakkwan shu'umin kallo ya d'auketa dashi wanda yasa take tsigar jikinta d'aya bayan d'aya  suka fara mikewa tayi saurin cewa "no basu yi ready ba  sir "ko zan iya sani dalili ?."tayi shiru qirjinta na lugud'en bugu da qarfi .” "wai mai yasa kika rainani har haka ?"sake fito da idanuwanta tayi sosai  tana kallonsa zuciyarta na sake shiga tashin hankali "na shiga uku ta fad'a acikin ranta “wallahi ta d'auka bazai nemesu da wuri ba yasa ta tattara ta ajiyesu "yaushe zaki fara bin umarnina?" yayi mata tmbyr yana qara taku d'aya zuwa gareta "yaushe ne idan na baki aiki zakiyi min shi cikin dad'in rai batare da 'bata lokaci ko jayayya ba "?ya qarasa maganar yana sake yin taku d'aya ya matso daf da inda take sosai yana mata wani wahalallen kallo." tayi saurin ja da baya tana furta kalmar "inna lillahi !”yau na bani me ya kai ni shiga wani aikin bayan ban qarasa masa nashi ba "?lallai maryama kin tarp match dan kin fara wuce limit dinki ,amman duk abinda nake ai ina yi ne domin shi ,ina yi dan na wanke masa zuciyarsa akan kuskuren da nayi masa, ya sake matsota sosai "ina jinki ki bani amsar tmbyoyina "saboda kin rainani yasa kike aikata min haka ko? takure jikinta tayi waje d'aya tana wata irin kyarma tace "wayyo allah tsigar jikina " gbdy ta kasa motsi duk ta rikice sakamakon kusancinsu da yayi yawa dan har suna iya jiyo bugun zukatansu da saukar numfashinsu "wannan shirun ma kanshi cikin rainin da kika min ne ko ba haka ba ?"da sauri ta girgiza masa kai "alamun a’a!”idan ba haka bane taya ina magana kina jina amman kiyi min shiru?" kayi hakuri sir sabon aikin dana nemi izininka na fara "wa ya sakaki ?"wa ya baki izini ?yayi mata tambayar ajere yana sauke mata zazzafan numfashinsa a fuskarta da wuyanta ,ta firxgo numfashi da kyar sannan ta d’ago ta kallesa zuciyarta na karkarwa “banace bana supporting ba ?"kayi hakuri kace but .."but what ?wannan karon a matukar tsorace yayi maganar wanda yasa tasa hannunwanta duka ta toshe kunnenta tana durkushewa qasa a gabansa.” wani dogon numfashi ya sauke yana binta da kallo ganin yadda ta gigice ta rikice ta mugun bashi dariya kasa rike dariyar yayi har sai data bayyana akan fuskarsa ,inda ya kamo gefen lip’s dinsa na kasa ya fara cizawa ahankali ahankali,suna cikin wannan halin sai ga oga amar tun daga nesa ya hango bayan mr ata kuma nan take jikinsa ya bashi maryama ce durkushe a gabansa domin dai yayi imani babu wannan macen a duniya da ata zai tasata gaba irin haka ."Jin shiru yasa maryama d'ago  idanunta sha'be sha'be da ruwan hawaye ta zuba masa tana “kayi hakuri nayi kuskure sir,amman zan ‘bata komai na aikin ,haka zalika zan dakatar da kowa kuma in sha allahu gobe zanzo maka da desing’s dinka .”ta qarasa maganar wasu hawaye masu zafi suna gangarowa akan kuncinta adaidai lokacin  oga amar ya samu qarasowa wajen. ya tsaya yana kallonsu da bayyana nen mamaki akan fuskarsa kafin daga bisa yace "ya haka ata ?". Mr ata ya juyo ya kallesa alokacin da oga amar ya bud’e baki zai sake cewa wani abu nan take mr ata yaja hannunsa suka fita daga office din dan yasan zai iya masa ' baran 'barama  a gaban maryama shi kuma bai shiryawa hakan ba tukun, yana da plan akanta  suna shiga office dinsa oga amar yace "ata ka dinga jin tsoron Allah fa “me nayi?!” dan  ubanka ya kake  tsoratar da  yar mutane kaga yadda yarinyar nan ta fita haiyacinta tana zubar da hawaye wallahi zaka ballowa kanka ruwa ,kai yanzu soyayyar ma sai ka nuna mata seniority?"mr ata yayi bayyana nen murmushi mai d’an sauti kad'an abinda bai ta'ba yi ba kenan a tsawon rayuwarsa sannan yace "yarinyar nan wallahi bazaka ta'ba  gane rashin kirkinta ba bugani take kamar ta samu kwallon kafa  ga rashin bin umarnina ka shigo min da kaidodin na babu gaira babu dalili ." karya kakeyi ata " kai dai wallahi mugu ne sam maryama bata haka kawai dai kayi niyyar kasa yarinyar mutane kuka ne da sassafe "ai daman nasan haka zakace tunda kai ma sonta kake yi ." Oga amar  ya kyalkyace da wata dariya yana kaiwa kafad'ansa duka "gsky ata ka gama dani amman kasani da son maryama nake da tuni an wuce gurin da sai dai ka bud'e idanunka ka ganta a gidana a matsayin matata "da kuwa anyi burouba!"ya fad'a yana zabga masa wata qatuwsr harara "sorry friend maryama taka ce kai kad’ai daman kace babu macen da zaka bi sai ita kuma naga hk sauran ka zama bita zai zai ko da yake shima ka fara zama " anji cewar oga amar "ai soyayyar yarinyar nan tana wujijjjiga rayuwata ,ni yanzu kiran da nai  maka nace mu hadu anan  shawara zamuyi  ina son naje nema aurenta " “waya fada maka barno gabas take ,suka kwashe da dariya "suka samu waje suka zauna alokacin da karfe takwas ta buga wanda zuwa wannan lokacin wasu daga cikin maaikata sun fara zuwa "ina jinka abokina wannan labari yafi kowani irin labari dadi domin ina matukar son na g maryama a qarqashinka ." Mr ata ya numfasa kana ya cigaba da magana a natse "ina son naje neman aurenta koma nace ina son tazama mallakina acikin tsukukun lokacin nan dan sai nafi samun kwanciyar hankali idan na aureta ahankali kuma sai na shigar da soyayyata sai dai  kasan wani abu bana son sweetheart da kowa nawa su san da wannna auren zai tsaya ne a tsakaninmu dagani sai kai ita kanta yarinyar bana son tasani yanzu “ya qarasa maganar tare da yin shiru ya zuba ma oga amar idanu yana son yaki me zai ce "Ko me yasa ka zabi kayi haka ?bayyana maryama a halin yanzu zai iya janyo min abubuwa da yawa. abu na farko idan sweetheart da sauran yan’uwana suka san mafarkina ce zata fuskanci mummunar tsana daga garesu kasamcewar naki zama da zabinsu abinda ka rigada kasani ne bazan d'auki raini ga matar danafi so ba haka zalika bazan wulakanta yanuwana da Mahaifiyata akanta ba,shiyasa nake son na aureta a boye ,muyi rayuwarmu dagani sai ita da yaran da zata haifa min ". numfashi oga amar ya sauke "amman kace itama maryama din baka son tasani ?"a yanzu ba amman daga baya ai dole zata sani idan lokacin da ya kamata tasani yayi, zan aureta a  yanzu na dinga janta ajikina ina d’an rage zafi "tunda ita shasha ce da zata yarda ka dinga ta'bata batare data san meye matsayinta ba "wannan kuma matsalarta ce tunda ni nasan matsayinta ai shikenan."kai dai wallahi mugun jarababbabe ne “sosai kuwa number one ma ni kad'ai nasan irin dauriyar da nake akanta wallahi amar ina da mugun karfin shaawa akanta idan shaawarta ta taso mun kwana nake gabana a mike duk na rasa yadda zanyi ,inga ya maka jijiya ta bata kwanciya har sai asuba tayi wata rana ma haka zan yini kaga gara nasan abunyi.” naunayen ajiyar zuciya oga amar ya sauke yana cewa "ni dai gsky kayi tunani sosai akan wannan raayi naka gara ka fahimtar daita idan yaso sai abar maganar daga kai sai ita sai kuma ni da zan zamo sheida saboda halin rayuwa ". “kai ma kazo da magana mai kyau amman kasan wani abu ?oga amar ya girgiza masa kai "bazan iya fahimtar daita da bakina ba "akan wani dalili ?i don’t know,kai dai kace tsoronta kake ji “wani irin tsoro kuma amar yarinyar da loma d'aya zanyi daita na gama daita ni kawai damuwar sweetheart ne data yanuwana ce banaso, sun dade suna tautaunawa a qarshe suka ajiye ranar da zasuje su samu baba gali ."qarfe goma daidai oga amar yayi masa sallama ya wuce  yayinda maryama ke ta faman kuka surayya wacce ta shigo ta isketa tana kuka ta fara  rallashi tana tambayarta dalilin kuka sai dai bata ce mata kalallahu ba dan haka taje ta kira yusura itama dai tmbyrta dalilin kukanta tayi a qarshe tace "ko dai mr ata ne ?"maryama ta gyada mata kai alamun eh me ya had’aki dashi ?tayi shiru dan bazata iya fad'a ba ,da kyar  yusura ta rarrasheta ta tsaida sheshekar kukanta tana cigaba da tmbyeta  "aikin banza kawai kuna damun kanku akan wannan  figaggar yarinyar kuma tunda kukaga   tayi shiru har yanzu taki cewa da ku komai saboda munafunci da shegen zurfin ciki irin nata ai sai ku rabu daita haka ".sultana dake tsaye a bakin kofa ta fadi haka tana mazurai yusura kam ta yarda maryama tana da zurfin ciki sosai "ban wani d'auki lokaci mai tsawo daita ba amman na karanci maryama  din nan tana kafiya da zurfin ciki maryama ta kalleta da idanunta da suka canza kala "kina kallona kamar karya na fad'a akanki “tana gama fadar haka maryama ta d'auki jakar aikinta ta rataya a kafad’anta ta fita ta bar office din da idanu suka bita da kallo ." Har qarfe biyu da wasu mintuna maryama bata dawo office ba, yayinda mr ata ya shiga office din yafi sau babu adadi amman bai ganta ba ya yi mamakin inda ta shige har zuwa wannna lokacin dan ya lura tun shabiyu bai sanyata acikin kwayar idanunshi ba kuma shi bai ga fitarta ba dan hk ya kira layinta bai shiga ba ,hankalinsa ya dan tashi ya kira madam some zuwa office dinsa  bayan ta shigo ya kalleta atsanake yace "ko maryama tana ina ne ?na ganta dazu da safe ,”yanzu nake magana "eh gsky bansan inda taje ba amman yau din dai kamar bata da lafiya dan naga yanayinta wani iri kamar ma tayi kuka amman naga su surayya suna ta rarrashinta nafi tunanin ko akwai matsala daga gidansu ne sir "numfashi da ajiyar zuciya ya sauke atare yana cewa "you can go "!ta juya a natse ta fita .” Ya mike ahankali ya nufi d’akin da camerar cctv suke masu kula da bangaren wajen suna ganinsa suka mike cike da girmamawa domin dai duk lokacin da zasu ganshi da kansa abu ne mai mahimanci ya kawosa ,mr ata ya zauna a mazauninsa na musam man wanda an tanadi wajen ne dan shi kad’ai camera mai kula da bangaren office dinsu maryama zuwa first flow ya bukaci gani tukun, da sauri suka fara tariyo masa wanda zuwa wannnan lokacin ya hade hannunwansa duka waje d’aya ya tokare habarsa yana duban screen din tv ahankali ya fara kallon d’aukar yau inda mutane da suke shiga da fita har yazo kan shi da maryama yayi shiru yana kallon shi daita sosai yaga yanayinta cikin tsananin damuwa d’aukar tayi gaba zuwa inda su surayya da yusura ke tsaye akanta da sanda sultana tayi mgnrta ta juya ta bar office din kuma at the same time alokaci maryama ta mike tana goge hawaye ta fice daga ma’aikatar gabad’aya . "me yarinyar nan take nufi dashi ?"yasan duk akan abinda ya faru ne da safe ta kama hanya ta wuce gida abunta ahlin lokacin tashi bai yi ba yayi kwafa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa ."bayan ya gama ganin komai ya mike ya fito daga office din cike da jin kai ya koma office dinsa ransa a matukar bace dan ganinsa maryama tayi mugun mugun rainashi babu wani maaikaci ko maaikaciyar da zata masa haka ya d’auka itama dan matsayinta ne yake d’aga mata kafa yaja tsaki yana rike kugunsa da hannu d’aya,bangaren maryama kam kai tsaye gidansu ta wuce abunta, ta zarce zuwa bangaren aunty tayi kwanciyarta akan doguwar kujera tare da kashe wayarta nan da nan bacci ya dauketa sakamakon daman daren jiya bata runtsa ba ." ****** Qarfe takwas  na dare da mintuna ashirin mr ata ya tako cikin parlour'n Mami wanda babu motsin kowa sai na na'urori da kuma hasken qwayaye, samanshi ya nufa kai tsaye yana furzar da hucin iska daga bakinsa yana  tuno gamuwarsa da maryama d'azu da safe sannan zuciyarsa na tafasa akan barin office da tai batare da neman izininsa ba gamuwarsu a gobe kawai yake jira dan  lamarinta na matukar 'bata ranshi ya tabbatar da cewa ta tafi ne dan musguna masa ta nuna masa iyakar shi wanda hakan ya sake tabbatar masa da bai isa daita ba  kamar yadda ya isa da duk wanda ke qarqashinsa ,shima kuma  yana nan akan nashi qudurin da raayi bai ga abinda zai sanya shi daga mata qafa  ba koda kuwa suma zai dingayi akanta ko mutuwa zai yi sai ya juyata ya tankwasata ya laddatar daita, qarfin soyayyarta bazai sa ya juri iskanci ba haka zai aureta ya kasa zama tsayayyen nmj acikin gidansa "never maryama dolenki ki bini sannan ki zauna lfiya." Tsab tsab ya iske dakinsa koina neat sai kamshi turare yake wannan kuma yasan aikin sweetheart dinsa ne ita ke tsayawa akan masu gyara masa daki A natse   ya qarasa bakin gado ya soma fidda kayan jikinsa byn ya gama cirewa bandaki ya shige yana niyyar hada ruwan wanka,yaga an had'a masa tsayawa yayi cike da shakku yana tunani ta ina aka samu haka? , cikin kokwanto ya sanya hannunshi cikin ruwan, anya ba jinnu ke neman yi masa wasa da hankali ba,dan tun da yake sweetheart bata ta'ba sawa an masa haka ba ,share mamakinsa yayi  yayi  wankan ya fito ya saka kayan shan iska farare sol ya fito yana taka step da kyar turus yayi sakamakon ganin maryam da sweetheart tare da aunty shahida zaune suna magana ganinsa yasa duk sukai shiru ya qaraso ya gaishe da mami da aunty shahida duk suka amsa masa ".maryam tayi karfin halin gaishesa duk da tasan bazai amsa mata ba "ina yini yaya ?"shareta yayi kamar yadda ya saba “ adamcy maryam na gaisheka ". “lafiya!” ya fad'a atakaice sannan ya zauna mr ya daura kafarsa daya akan daya ya dauki remut ya kunna tv ya Kure volum alokacin da aunty shahida da maryam suka mike "to mami mu mun wuce sai an kwana biyu kuma "Allah ya kaiku lafiya zan lekoku in sha allahu maryam ki kula da kanki ki dinga shan maganinki akan lokaci Allah ya sauke min ke lafiya bai ji abinda suke tautaunawa ba shi dai yaga sun fice ko cikakken minti goma basuyi ba sai ga baba qaramin ya shigo kamar wanda aka jehosa  kai tsaye kan mr ata yayi yana nunasa da dan yatsa yana cewa "duk tsarinka ne bana wacce sabuwar maaikaciyar bace maryama akace sunanta ko me ,to kasani   na samu labari komai kuma bamu yarda ba bamu amince ba ayi wani aiki a boye sai dai a bari lokacin da kowa ya hada nashi sai ayi atare" . Baba qarami ya kalli inda mami take zaune yana sauke numfashi  “ki gaya ma danki dan nasan yana da matukar taurin ka idan kuma yayi Kuskuren yin yadda nace zai hadu da mummunar bacin raina da bai ta'ba gani ba ."wai meke faruwa ne baba qarami kai da danka kullum sai a jiku "karki qara cewa dana dan ba dana bane nasan ya'yana shima yasan ubansa numfashi mami ta sauke kana tace "shikenan Allah ya kyauta karka damu baba qarami zai ji maganata in sha allahu company AGC din ma zan sa ya bar maku tunda shi allah ya rufa masa asiri yafi qarfinsa " okay haka ma zaki ce ?to me kake son nace wannan yaron danka né halak malak kace a'a  ."adamcy danka ne banga amfanin idan  zakayi mgn dashi ba ka dinga daukar zafi ,idan kabi shi a hankali zai yi abinda kake só ta juya inda mr ata yake zaune wanda yayi kamar tunda akayi duniya bai san da wani halitta baba qarami ba bare ma yasan me yake cewa .” "adamcy  tashi kaje dakinka zan kawo maka abincinka "zazzafan numfashi  ya sauke sannan ya yunkura ya tashi ya wuce cikin zafin zuciya saka makon bai samu damar fadawa baba qarami mgn ba  kuma daman mami tayi haka ne saboda gudun abinda zai biyo baya ."da kyar mami ta sauko da baba qarami akan lallai adamcy zai janye akan komai suyi duk yadda suke so jin haka  ya hakura sai dai tafiya yayi yana bambame  yayinda mr ata ya shiga zariya a parlour'nsa goye da hannuwansa duka abayansa  tunanin wanda ya fad'a ma baba qarami shirin maryama yake." tabbas ko waye yasan bai wuce sultana ba saboda da ita aka shirya komai . tafiya ya fara yi acikin parlour'n lallai tayi haka ne dan ta janyowa maryama mummunar tsana daga garesa amman shi hakan ba damuwarsa bace dan zai iya karawa da kowa  most especially akace za'a ta'bo masa zuciyarsa , abarshi shi a karon kanshi yayi mata  duk abinda yaga dama amman wani yayi mata he can't take it sai inda qarfinsa ya qare,da fari bai yi suppoting din plan din maryama ba amman a yanzu zuciyarsa ta yarda kuma ta amince bazai karyar mata da gwiwa ba zai yi supporting dinta da dukkanin karfinsa da rayuwarsa.” Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 21 Mr ata na zagaya parlour’nsa mami ta turo kofar parlour’n ahankali ta shigo tare da mai aikinta tabawa wacce ke d’auke da madaidaicin tray mai d’auke da kular abinci da flak’s sai qaramin cup da spoon nacin abinci dana shan tea, ahankali ta ajiye tray din akan qaramin stood, cak mr ata ya tsaya daga zagaya parlour’n da yake sakamakon shigo warsu,ya tsura ma mami tsumammun idanunshi yayinda ta’bawa ta juya ta bud’e kofa ahankali ta fita, idanunshi na kan mami har sanda tayi taku uku ta qaraso inda yake tsaye zuciyarsa cunkushe da haushin baba qarami “tsayuwar me kake yi ?tayi maganar cike da tausasawa bai ce mata uhm ba bare uhm “kamata yayi ka zauna.“sweetheart bazan iya zama ba saboda wani irin zafi da suya zuciyata ke yi min “shiyasa nace ka zauna domin ba’a son mutun yana tsaye tattare da fushi dan komai zai iya faruwa dashi “madadin ya zauna kamar yadda mami ta ce masa sai ya cigaba da magana cikin zafin zuciya “sweetheart baba qarami yana son yaga kalar nawa rashin mutunci ,so yake na murje idanuna nayi masa rashin kunya fiyye da nashi “ban yarda ba kuma ban amince maka ba kada naji kuma kada na gani ina mai umartarka daka kiyaye harshenka akanshi .” “Sai data numfasa kana ta cigaba da magana atsanake “bazan daina fad’a maka ba, baba qarami uba ne agareka, indai zaka iya masa rashin mutunci tabbas zaka iyawa tariq mahaifinka da yana raye “.da sauri ya shiga girgiza mata kai yana mai runtse idanunshi gam dan jin zafi da ciwon abinda ta fad’a ya d’auki mintuna goma idanunshi na runtse sannan ahankali ya bud’e tsumammun idanunshi ya tsurawa mami dake tsaye a gabansa tana faman fad’a masa mahimanci baba qarami agaresa “sweetheart nasan mahaifina “ mahaifina bazai ta’ba aibantani ba .”bazai ta’ba min irin abinda baba qarami yake min ba “ya qarasa maganar kwayar idanunshi na canza kala tamkar wanda aka watsa garwashin wuta acikinsu .”Shiru mami tayi tana dubansa a tsanake domin dai gaskiya ya fad’a amman kuma duk da hakan baba qarami yana da qarfi iko da mahimanci arayuwarsa Numfasawa tayi irin nasu na manya sannan ta riko tafin hannunsa cikin nata tayi taku biyu tace “zauna ka samu natsuwa “!cike da zafin zuciya ya zauna yana dafe goshinsa da hannunsa d’aya “adamcy !”Mami ta kira sunansa “yana jinta amman bai amsa ba dan ko yace zai yi magana a halin da yake ciki maganar ba fitowa zatayi ba .” “Adamcy ka qara hakuri da yan’uwan mahaifinka “ka cigaba da ganin girmansu sannan kayi masu biyayya albarkasu albarka mahaifinka ce .”sai lokacin ya samu damar sarrafa harshensa “sweet heart ki daina fad’ar haka ki daina bani umarnin most especially akan baba qarami dan bazan iya ba kuma ko yanzu darajanki yaci .“ya qarasa fad’ar haka yana cire hannunsa daga goshinsa ya cigaba da magana “aiki kuma da yake magana a kanshi wallahi wallahi sweetheart sai anyi aikin nan kuma kafin time din presentatoin day in yaso yayi duk abinda zai yi bazan bi umarninsa ba dan ba ubana bane kamar yadda ya fad’a nasan mahaifina shima yasan ya’yansa.” shiru mami tayi kawai tana kallonsa har sanda ya dasa aya sannan tace “da farko dai na gode daya ci darajata kuma naji dadin yadda kayi masa daman kullum mutun yana girma yana qara hankalina ne a duk sanda zai zo maka da fad’ansa na umarceka da kayi qoqari ka danne zuciyarka wata sai labari Allah kuma yayi maka albarka .” “Sai magana ta biyu zan so ka hakura da aikin nan kai idan ma da hali ka bar masu kamfanin gbdy.” “a’a sweetheart karkiyi min haka dan girman allah ki cire bakinki acikin lamarin nan ki barni dashi tunda abayan ya’yansa yake mutane sai son zuciya kullum basa duba cigabanmu sai abinda zasu samu “.ya fad’a yana jan tsaki tare da fesar da iska mai zafi .” “Nasani adamcy nasani baba qarami baya maka adalci akan ra’ayinsa dana ya’yansa amman duk da haka hakurin shi yafi ka bar masu ba dan komai ba sai dan a zauna lafiya ”hankalinsa amatukar tashe ya zamo jikinsa ya durkushe a gaban mami ya risinar da kanshi sosai yana cewa “sweetheart kiyi hakuri kiyi min fatan alkhairi in sha allahu wannan aikin shine aikin da zanyi na qarshe a AGC na tattara na bar masu kamfanin gabad’aya tunda haka kike so kike buqata ,daman wahalar abbana nake duba ba akan kamfanin nan ya sha matuqar wahala akanshi kuma mutanen dake amfana da kamfanin nan suna dayawa idan nã barshi baba qarami da ya’yansa zasuyi hamdame komai tare da yin babakeri amman tunda kince na hakura nayi amman dan allah ki barni nayi wannan aikin kawai nayi miki alqawarin zan bar masu “. shiru mami tayi tana nazarinsa gabad’aya baya cikin natsuwarsa bare a yanzu da take qoqarin hanashi yin abinda yake so ,zata iya barinsa amman ita bata son abinda zai zama damuwa da tashin hankali a tsakaninsu “sweetheart ki amince nayi aikin nan na miki alqawarin wallahi zan bar masu kamfanin jin haka yasa jikin mami a sanyaye tace“to shikenan na barka Allah yasa albarka allah kuma yayiwa rayuwarka albarka “Ameen sweetheart na gode .”ya fad’a tare da yunkurawa ya mike ya zauna akan kujera yana sauke wani sanyayyen numfashi yasan tunda mami ta amince ta kuma sa masa albarka to fa kamar yayi nasara ne akan wannan aiki sai dai idan mutuwa zasuyi su mutu amamn sai yayi nasara mami ta mike tsaye tana cewa “zan koma qasa kaci abinci idan kuma akwai abinda kake bukata ka kirani “okay !”ya amsa tare da mata sallama .”ya runtse idanunshi “layin maryama ya soma nema domin ya fad’a mata tazo da new designs din da sukai gobe sai dai abu daya computer take fad’a masa “swcthoff “!me kuma ya samu layinta da har yanzu akashe yake .”bai san me yasa take kashe phone dinta ba yaja tsaki .” Shiru maryama tayi zaune rungume da pillow akan kujera a parlour’n umma tare da zabga tagumi cikin zullumi da rashin sanin madafa, tunaninta abu 'daya tasani yau ma ta tafka babban laifin wanda babu mai kwatarta a wajen mr ata sai allah daya haliccesa shiyasa ma zuciyarta take mata gargadin barin aiki akarkashinsa amman kuma tana tsananin qaunar aikinta a yadda aiki ke wahalar samu a kasar nan tace zata bar aikin nan ai ta cuci kanta kuma tayiwa rayuwarta mugunta kuma daman malam bahaushe yace “idan har baka yiwa kanka mugunta ba hakika baka cika mugu ba “amman Kinsan da haka kike wasa da aikinki bayan kinsani mai wannna kamafanin yafi mahaukaci iya hauka idan abunsa ya motsa ,gasky maryama bakya kyautawa kanki ba ya dai kamata kisan mahimanci aikinki kiyi abinda yake so ki bar wanda bai so shikenan sai ki zauna lafiya dashi ahankali zuciyarta ta dinga mata fad’a akan abinda tayi “me ma yasa kika baro office batare da wani dalili ba ?” baki bar office da mr ata ba sai dan wata sultana din banza “. shiru tayi yayyinda ta koma ta kwanata akan doguwar kujerar numfashi take saukewa kamar wacce tayi gudun tsare kanta ya shiga ya mutsawa kafin ahankali ta soma sakin murmushi alokacin da take tunanin mr ata wanda ta rasa dalilin haka dan kusan yanzu yana yawon shigowa cikin tunaninta babu abinda zatayi da bazai shigo ba wani lokacin halinsa dariya yake naunayen ajiyar zuciya ta sauke alokacin da taji sautin muryar umma kusa daita tana kiran sunanta .” “Maryama bacci kikeyi ne ?”a’a umma idanuna biyu ta fad’a tare da yunkurawa ta zauna tana kallon umma ,umma ta zauna kusa daita tana jin wata irin qaunarta kamar itace ta haifeta musamman a yanxu da take hango tarin soyayyarta mai tsanani a idanuwan maryama dinta”yau kin dawo aiki da wuri fatan dai lafiya “?maryama tayi murmushi har wushiyarta ta bayyana kana tace “babu komai umma “amman kuma sai naga kamar akwai abinda ke damunki dan duk jikinki ya sake maryama tayi shiru “karki boye min kinji yar ummanta “. “uhm !ta furta akasan makoshinta sannna tace “gsky umma kamar koda yaushe dana saba fuskatar matslaa da mai kamfanin AGC yau ma hakan ce ta kasance “wallahi umma na fara gajiya da takurawar sa ,wani irin bahagon mutun ne da bai da fahimta ga shegen taurin kan tsiya gashi ya tsaneni kamar ni kad’ai ke aiki a qarqashinsa ,duk sanda nayi aiki sai ya kushe min ko yace bai masa ba,ko kiga yana disgani kuma fa umma acikin mutane nan dai ta dinga korowa ummah halin da take da mr ata har da abinda sultana tayi mata a yau din nan sai dai ta kasa fad’awa umma cewar d’an sigari ne haka nan taji maganar tayi mata nauyin da bazata iya fad’a mata ba .”umma tayi murmushi irin nasu na manya sannan tace” anya duk wannan tarin qiyayya da tsana tare da tsamgwamar mai tsanani da yake miki bazata juye qaunar ba kuwa ?.” Maryama ta zaro idanu waje da sauri tana dafe qirjinta da hannuwanta duka “umma rufa min asiri da yardar Allah ma bazata kasance ba koda zata kasance ma zan rusheta tazama babbar kiyayya dariya umma ta kwashe dashi tana cewa “kai maryama ya kika firgita haka da sauri ?dole na firgita umma dan dai baki san shi bane halinsa fa yafi wanda na fad’a miki muni wallahi kullum ina tausayawa matar dake aurensa dan nasan ba qaramin hakuri take dashi ba “ai irinsu kuma a wajen mata sauki kai garesu”umma ba dai wannan mutumin ba ,karfa wata rana soyayya tasa kizo kina yabonsa”kai umma kin dai kasa fahimtar irinsu mr ata bama zai ta’ba cewa yana son irina ba wacece ni tukun ma ?” ko girman kanshi bazai bari ba bare ma ni yanzu babu wani budget din aure a gabana so nake na d’an tara albashina na wata shida na siya mana wani qaramin gida mu tattara mu bar gidan nan mu canza emvaroment”. “Umma ta sakar mata murmushi Allah ya gani tana matukar qaunar maryama kuma taso hada zuri'a da wanna natsattsen yarinya kamarta mai kyakkyawar zuciyata da natsuwa tare da sanin ya kamata amma Allah bai nufa ba, ina ma ace tana da wani d’an bayan sadam , tabbas data sake nema masa aurenta amman haka Allah ya qaddara mata haihuwa d’aya zatayi arayuwarta ,amma ba komi zata cigaba da mata addu'a Allah ya bata miji na gari wanda yafi sadam komai .”sun dade suna tautaunawa har Qarfe goma da minti goma sha biyu maryama ta mike tsaye tare da cewa “umma bari ma shiga ciki zan d’an yi aiki kafin na kwanta sai da safe “acikin duhun nan zaki yi aiki ?”to ya zanyi umma tunda sunki kawo wutar nan ? nafi tunanin wutar lalacewa tayi dan yinin yau basu kawota ba “inji cewar umma maryama tace “ai yan nepa na abinda ransu yake so Allah dai ya kyauta bari naje dan muddin ina son zaman lafiya da mutumin nan na qarasa masa aikinsa kawai na bashi “to shikenan Allah ya tashemu lafiya maryama ta nufi d’akinta itama umma batá dade ba ta mike ta shige ciki “. Bangaren mr ata ruwan tea kawai ya sha ya shige bedroom dinsa inda ya soma ya cigaba da neman layin maryama sai dai har wannan lokacin kiran baya shiga hakan nan yaji damuwarsa ta ninku daren ranar haka ya zauna yana tunaninta duk juyin da zai yi tana makale da zuciyarsa da jikinsa sosai yake tsananin buqatar aurenta,domin a yanzu a matse yake tamkar yaci babu “yanzu kai adam kana ganin hanyar daka bullo daita mai bullewa ce agareka kayi aure a boye batare dasanin danginka ba ?ya kamata dai kayi nazari sosai kafin ka aikata haka .”yayi wani juyi ya sake kamkame pillow a qirjinsa yana jin tamkar maryama ce ajikinsa har wani shafa jikin pillow yake yana sake zurfafa tunaninsa .”sannu ahankali bacci yayi awon gaba dashi “yayinda maryama ta baje takardu masu yawa a tsakiyar gadonta ta soma aikinsa daya bata kusan awa biyu ta d’auka tana aiki kafin ahankali ta lalubo wayarta ta kunna tana gama kunnawa kira ya shigo tai shiru tana duba fuskar wayar gabanta na fad’uwa cike da karfin zuciyata ta d’aga tasa wayar a handsfree “kamar dai daren jiya akace “ko ina magana da maryama hussein ne ?”yes itace !”ta fad’a tana kai pencil din hannunta baki tana taunawa .” “Okay daga kamfanin AGC ne jiya mun kiraki akan kizo da wuri kasancewar akwai aikin da zamu baki inda aka samu matsala jiya ban samu damar zuwa aiki ba sakamakon wani uzuri daya taso min amman in sha Allahu gobe kizo da wuri zan zo na sameki da kaina muyi magana .”wani naunauyen ajiyar zuciya ta sauke sai yanzu ta tuna da jiya an kirata shine ma dalilin zuwanta aiki da wuri da har mr ata ya samu damarta kuma sai yanzu ta fahimci mai kiran kamar muryar sultan ne “kafin tace wani abu dif idon taga ya d’auke”hello mr sultan ne ?hello !”jin shiru yasa ta danna gefen wayar ashe babu caji ne yasa ta mutu gbdy dogon tsaki taja tana dungurar daita akan katifar da take daman nasan haka zata iya faruwa shiysa naki hawa online tun dazu saboda rashin wutan nan da suke fama dashi a unguwarsu tayi yawa .”ahankali ta cigaba da aikinta Qarfe biyu saura ta kammala komai ta tattara aikin ta zuba acikin jakar aikinta tayi addua ta shafa a gabad’aya ilahirin jikinta ta kwanta kasancewar akwai bacci a idanunta nan take bacci yayi awon gaba daita .”sadaf sadaf ya shigo ta kofar baya d’akin maryama ya fara lekawa ya ganta kwance ta kamkame jikinta waje d’aya tana bacci ahankali ya janyo kofar ya rufe ya nufi d’akin ummanshi ya tura kofar ahankali ya rabe daga wajen d’akinta,kai tsaye hannunsa ya kai inda makunnin wutan d’akinta yake ya kunna bayan haske ya gama haskaka d’akin ya turo kanshi kad’an ya leka tana kwance tana bacci abunta hannunwanta rungume da fream wanda ko bai duba ba yasan hotonsa ne .”gefenta kuma tulin uniform dinsa ne tun daga kan primary har zuwa secondary har ma dana islamiyyar sa .”wani irin bugawa zuciyarsa tayi da mugun qarfi ya soma d’aga qafafuwansa ya shigo d’akin cikin sand’a ya qara taku biyu ya iso zuwa inda take kwance ya tsaya akanta yana kallonta ya sani bai kyauta mata ba hakika mahaifiyarsa bata cancaci haka daga garesa ba ,yayi mata butulci yayi mata muguwar sakayya da wani ido zai kalleta dashi aranar da zai bayyana mata kanshi.”? zazzafan numfashi ya sauke ya soma tafiya cikin sand’a ya isa durowarta inda yafi tunanin anan zai ga sauran documents din da yake nema dan jiya dayazo ya duba koina a d’akinsa bai gani ba wanda nadia ta kawo masa ba iyasu kawai yake bukata ba akwai wasu masu mahimanci.kafin ya kai hannu ya bud’e sai daya waiga ya sake kallonta tana sauke numfashi ahankali tana sake kwakume hotonsa ajikinsa nan take idanunshi ya ciko da ruwan hawaye cike da qaunar mahaifiyarsa ya d’auke idanunshi akanta ya maida kan durowar ya bud’e ya soma duba abinda ya kawo shi hawaye nabin kuncinsa ‘hawaye ne kawai yake zuba daga cikin idanunshi alokacin da yake tunanin irin qauna da soyayyarta da ummansa ta nuna masa tun yana qaraminsa har zuwa girmansa da irin rayuwar da sukai idan taci yaci zata iya hakura da komai akanshi duk son da take ma abu muddin bai so to itama in sha allahu yafi ranta kallonta ya sake yi ita kadai ce fa ta rage masa a nan gidan duniya gashi ya barta akan wani dalili mara tushe .” bai wani ‘bata lokaci ba ya ga document din daya kawoshi ya d’auka tare da maida durowar ya rufe ahankali ya dawo gabanta ya tsugunna yana furta “umma nah ina tsananin sonki ,daidai da minti d’aya tunaninki da soyayyarki basu ta’ba barin zuciyata ta huta ba ki ya fé min umma nah Kiyi hakuri umma nah..”ya fad’a yana shafa gefen fuskarta inda ta motsa yayi saurin cire hannunsa ya mike da sauri ya fice yana fita ta bud’e idanunta ta kira sunansa da karfi “sadam ..” gabanta na wani irin fad’uwa .”d’akin ta dinga bi da kallo kafin ahankali tace “ashe mafarki ne”. ta furta tana kallon fuskar fream din hannunta tana shafawa Allah ya jikanka sadam ,allah yasa ruhinka yana aljanna ina tsananin sonka dana amman Allah daya bani kai ya fini bukatarka tana gama fadar haka ta fashe da wani rikitaccen kuka hade kamkame hotonsa tun sanda umma ta farka da sunan sadam abakinta maryama tayi zumbur ta farka daga baccinta.” da sauri ta shiga kokuwar saukowa daga kan gado ta fito ta banko d’akin umma in da ta iske umma zaune kwakume da hoton sadam tana kuka tana zuba sambatun “ya Allah bana bakinciki da wannan rayuwa, bana bakinciki da hukuncinKa Allah .” Allah kabani ikon cinye jarabawar wannnan da sauri jikin maryama na kyrma ta zauna kusa daita hawaye na zuba a idanunta ,maryama kuka ummah kuka umma ta kamo hannunta ta damke cikin nata tace “maryama mafarkin sadam nayi maryama ina matuqar qaunar sadam amamn ma rasahi “umma ki daina kuka ki dinga tuna cewar kina dani wallahi zan zame miki tamakar yaya sadam bazan ta’ba juya miki baya ba, nasani maryama “Allah yayi miki albarka a rayuwarki Allah ya baki miji na gari “amen ummah ki bar kukan haka banason kina daga hankalinki in sha allahu sai kinyi alfahari dani bazan tabayi nisa dake ba zan kasance tare dake dan Allah ki daina damuwa kinji, Allah yayi miki albarka data yayan da zaki haifa in sha allahu bazaki dangwama a haka ba ,Allah zai saukaka .” “Allah zai hadaki da miji na gari mijin da zai rikeki amana mijin da zai qaunace da dukkanin rayuwarsa ta qarasa maganar tana zubar da hawaye baccin da umma da maryma basu koma ba kenan umma ta mike ta ajiye fream din hannunta a inda yake akan durowarta sannan ta soma tattara uniform din sadam tana hawaye maryama tayi sauri ta kar’ba a hannunta ta maidasu inda suke sannan tace “umma kije kiyi alwala kizo Kiyi sallah in sha allahu zuciyarki zatayi sanyi kai kawai umma ta iya gyda mata sannna ta shige bayi ta dauro alwala koda ta fito ta iske maryama ta shimfida sallaya tazo ta shiga gabatar da nafilflii inda maryama ta fito ta shiga kitchen ta daura mata ruwan zafi shiru tayi tsaye rungume da hannunwanta a qirji kwakwaluwarta na tunani mai zurfi “ita fa data shiga d’akin umma taji kamshin turaren yaya sadam daman idan akayi mafarki da mutun har kamshin mutun zaa iya ji ?” Sosai kwakwaluwarta ta shiga cajin tunanin jiki a sanyaye ta had’awa umma tea ta kai mata alokacin ummah ta sallame tana zaune tana nemawa d’anta rahma a wajen allah ” “Umma ga tea ki sha “sannu maryama na gode Kwarai Allah ya shiga cikin lamarinki “Ameen ummah ,cike da tsinkewar zuciya umma ta kar’bi cup din bakinta maryama ta dawo gabanta tana mammatsa mata qafa umma tayi murmushi “kije ki kwanta kinji maryama .ta girgiza mata kai alamun “a’a ni dai dan allah umma ki kwantar da hankalinki kice fa kike bani kwarin gwiwa idan ina ganinki haka walalhi nima zaki rasani da sauri umma ta girgiza mata kai “allah bazai sa naga mugun abu ba in sha allahu sai naga aurenki da ya’yanki sai nã goya ya’yanki da wannnan bayan nawa maryama tai murmushi kawai tana mai sake jin qaunar umm aranta wanda ta dade dasanin qaunarsu daga Allah ne “jin an fara kiran sallah farko yasa maryama mikewa tace “umma bari nasoma aikina dan yau ma ina ganin da wuri zan fita to shikenan Allah ya taimaka ta fice tana janyo mata kofa .” ******** washegari mr ata yana idar da sallah asuba gym ya shiga domin motsa jiki dan ya kwana biyu bai motsa jikinsa ba ya d’auki tsawon awa uku zuwa hudu masu kyau yana motsa jikinsa inda ya had’a gumi ya ajiye qarfen da d’aukarsa ke murd’ewa duk wani mai yin gym jiki ,ya dauki towel yana goge fuskarsa tare da fitowa ya hau samansa kai tsaye bathroom ya shige yayi wanka ya fito ya soma shirin zuwa office .” Qarfe bakwai da wasu mintuna maryama ta shigo AGC inda ta iske madam some ita kad’ai tsaye acikin office dinsu sai sai dai akwia wasu tairarrun ma’aikatan data gani a kasa amman a office dinsu daga ita sai madam some ne “good morning ma ?”morning maryama “jiya kuma sai muka nemeki muka rasa tsuke bakinta tayi tana cewa “wani uzuri ne ya taso daga gida hope dai lafiya ?” lafiya !”ta fad’a atakaice tana jona wayarta caji .” maryama bata jima da shigowa ba shima mr ata ya shigo cikin takun nan nasa na isa inda madam some da dan hanzarinta ta gaishesa amman ban da maryama tayi kamar bata ganshi ba sai dai aranta tace “meke faruwa yau ma kamar jiya mr ATA da wuri yazo shima.” ya zuba mata tsumammun idanunshi yaga yadda ta bala’i hade fuska gabansa yayi mummunar fad’uwa cikin wani irin yanayi yake Kureta da kallon shi Kafin yaja ajiyar zuciya ya karaso gefenta “kaga mata masu mulki,da alamun har yanzu zuciyarta akwia haushin jiya ?ya fada a ranshi jin yadda idanunsa ke yawo akan at the same time yana magana da some yasa cikin yin kasa da murya tace “good morning sir “juyawa yayi ya nufi office dinsa bayan yaji gaisuwarta amamn dan tsabar wulakanci ya shareta inda Allah ya taimaketa madam some ce tasan da sultana nan da ta mata dariya wannan abu yayi matukar yi mata zafi zuciyarta ta dinga bugawa da sauri sauri .”tana kallon madan some ta bishi abaya daga inda take zaune ta janyo wayarta ta kunna ta soma neman layin jiya da’aka kirata dashi sai kira uku tayi baa d’aga burinta a d’aga idan sultan ne Ke bukatarta aiki wallahi zatayi aiki dashi ta huta da bala’i wannna mutunmi.” qarfe tara daidai some tazo ta tsaya akanta “maryama kije mr ata yana son ganinki sai da gabanta ya dan fad’i kad’an dan tasan kiransa ba alkhairi bane ba ,amman bata da yadda zatayi dole ta mike ta nufi office din ta tsaya abakin kofa tayi knowking “may I coming sir ?yayi shiru itama shiru tayi tsaye tana jiran izininsa yayinda zuciyarta ke dokowa gashi tana hangosa zaune daga cikin amman yaki cewa komai sai tayi kamar ta bude kofar ta shiga sai ta fasa tasan yayi haka ne dan ya samu hanyar da zai kamata da laifi tana tsaye qirjinta nata faman Lugudan bugu dum!dum!”sake knowking tayi da neman izinin a karo na biyu still shiru yayi mata lokacin ma ya soma waya taji zuciyarta ba zata jure ba sai kawai ta bude Kofar ta shiga ta qarasa gabansa ta tsaya still juyi ya cigaba da yi yana waya har kusan mintuna talatin bai kalleta ba ,ta duba agaogon hannunta taga ta bata lokaci a tsaye kawai ta juya tana Kokarin saka kafafunta dan fita daga cikin office din taji sassanyar muryarshi mai tsananin kashe sansar jiki “ke dawo nan "tayi shiru tsaye tana jin zafin abinda yayi mata a yanzu, tasan da mutane sunzo da yanzu hankalinsu da idanusu yana kansu, most especially sultana da bata da buri da wuce taga ya wulakantata sai data rarrashi kanta sannna ta dawo ta tsaya agabansa ta sunkuyar da fuskarta kasa dan wani irin take ji a gabad’aya ilahirin jikinta “. “Maryama ." ya kira sunanta cikin wani salo mai kashe sansar jiki dagowa tayi ahankali tana kallonshi da shayayyun idanunta masu narkar masa da zuciya sai dai kallo daya tayi masa tavi kasa da kanta tana wasa da yatsun hannunta dan bata iya jurar irin kallon da yake mata dan kallo yake mata mai dauke da ma'anoni iri iri daga inda yake zaune yake jin kamar ya mike yaje ya d’ago fuskarta damuwar fuskarta ta damesa matukar baya son ganin fuskarta hk “maryama “!ya sake kiran sunanta a karo na biyu ta dago ta zuba masa shayyyun idanunta tana shirin sake sunkuyar da kanta kasa yace “karki kuskura ki tsaya a yadda kike koni sirinki ne ?”numfashi kawai ta sauke ta cigaba da tsayuwa a yadda yake bukata “to yau kuma me yake nufi daita ?da wani sabon iskanci yazo mata dashi ?”tayiwa kanta tambayar ajire tana sake tsuke fuska “shi daya zo da zumar zuba mata ruwan bala’i amman ya kasa sai ma ya qare a tsura mata kwayar idanunshi masu sata shiga taitayinta ,duk sanda zai daura mata su a jikinta wani irin sanadari ne akwai cikin idanun TARIQ ADAM ABDULLAH masu hargitsa lissafin dan adam kallo daya zai yi maka ka dabarbarce sai kayi da gaske kake samu ka maido natsuwarka so take ta maida kanta kasa dan zai fiyye mata zaman lafiya amman yaki bata damar sai ma hannunsa d’aya ya kai ya dafe gefen fuskarsa yana taune lip’s dinta still kuma kwayar idanunshi na kanta.” Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 22 Mr ata ya tasa maryama gaba da kallo tamkar wani tsohon maye ido cikin ido yake kallonta dan sosai ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ai ko tana lumshe idonta sai hawaye sharrr ..”suka shiga gangarowa akan kuncinta,bai san sanda ya mike tsaye ba ya soma taku ahankali har ya qarasa inda take tsaye Ya tsaya yana qoqarin kamo laulausar tafin hannunta cikin nashi tayi saurin zame hannunta cike da jin haushinsa amamn sai da yayi nasara riko yatsun hannunta yana murzawa a hankali tare da hura mata iskan bakinshi a saman fuskarta.” sun kai minti goma a haka tana hawaye shi bai rarrashinta ba ,shi bai sakar mata hannu ba har sai data gaji dan kanta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya a jere murmushi yayi aciki yana cewa “kin d’auaka d’an wannnan hawayen zai sa na tausaya miki ,”?” “yarinya baki san adadin hawayen dana zubar akanki ba ,baki san kalar wahalar dana sha akan zafin soayyarki ba ,baki san tashin hankalin da dana shiga akanki ba, nayi kuka nayi hauka duk akanki a qarshe har aka so a d’aukeni mahaukaci alokacin da nake jin cewar kina cikin duniyar nan amamn aka nuna min ke din iya mafarki ce ,wannan wahalar kad’an ce daga cikin wahalar dana sha akanki maryama dan kukan dadi kike yi a yanzu tunda kina dani .” Office din ya d’auki shiru bakajin motsin komai sai na saukar numfashinsu wanda ke sake haddasawa zuciyar maryama shiga tashin hankali yayinda shi kuma zuciyarsa ke narkewa akanta gabad’aya marayama a matukar rikice take dan bata qaunar kusancinsu haka, dan ma Allah ya taiamketa har zuwa lokacin sauran abonkan aikinta basu qaraso ba batayi tsammanin zai yi magana dan a tunaninta a haka zasu tabbata sai kawai ta jiyo muryarsa a kasalance “menene dalilinki na barin office jiya ?”kamar tace masa takurawarsa ce tayi yawa sai ta share tace “am very sorry sir jiya kaina ke ciwo “tana fad’ar hk ya sakar mata hannu yana cewa” I hate lies “ya fad’a yana jan tsaki .”nan take ta diririce “shi kuma wayarki me yasa kika kashe ?“saboda matsalar wuta ne “ta bashi amsa da haka bakinsa ya ta’be “daman yaushe zaa samu natsuwa a wannan banzar unguwar taku, kiyi qoqari kiyi aure ki bar wannan banzar unguwar “kamar tace masa unguwarsu ba banza bace dan duk lalacewarta tayi wa rayuwarta amafani ,kuma ta rufawa ahlinta asiri na tsawon shekaru amamn saboda alqawarin data d’aukarwa kanta na bazata sake yin abinda zai hassalashi ba saboda abincinta dake qarqaahinsa yasa ta sauke nunfashi kawai tana jin quna aranta dan taji zafin mgnrsa amman bata da zabin daya wuce tayi shiru .” "new design dinki sunyi ready "?new desing kuma ?ta tambayesa zuciyarta na rawa dan ta manta da wani batunsa Kallon da ya dauketa dashi ne yasa tayi saurin cewa "yes ready ready sir” good kije ki kawo min yanzu na gani yana gama fadar haka ya juya ya wuceta ya fita daga office din ta juya a natse tana kallon bayansa tana sauke wani naunayen ajiyar zuciya tare da lumshe idanunta “kai wannan mutumin zai iya kashe mutun da ransa .” ahankali ahankali take d’aga qafafunta tana kallon tafiyarsa, tafiyarsa ma abun burgewa ne har sanda ya shiga wani office dinsa yana shiga ya d’auki wani file green ya fito ya sake shiga office din daya baro ya zauna ya d’aura kafarsa d’aya akan d’aya .” tana fito da desing’s din tana mita “wannan mutumin mugun dan rainin wayo ne cewa yayi babu ruwansa da wani new designs din da zaayi yanzu kuma yazo yana tmby dana yagasu dana shiga uku ko kuma da nice nayi masa magana da yanzu yau ni da maseefa, takardu ta rike ta fito zuwa office dinsa ta nemi izinin shiga ya bata izini ta shiga ta qarasa daf dashi ta tsaya tana dubansa yana duba file .”can ya ajiye sakamakon kiran wayar office dinsa da akayi ya amsa kiran.” ta cigaba da tsayuwa can ta duba agogon hannunta byn ya gama ya ajiye wayar yana dan waigo inda take fuskarta ahade da alamun jin haushi muryarta a dake tace” Mr ATA sir !” ya sake tsura mata idanu alamun yana saurarenta”a sanina baka zuwa office da wuri amman me yasa jiya da yau kazo da wuri ?a d’an tsorace yace “why are you asking me foolish question?ya qarasa fad’a tsawace yana mika mata hannunsa alamun ta bashi desing din ya gani zuciyarta a dake ta mika masa a hankali ya kar’ba ya fara budewa yana kallo zanen mace ce sanye da doguwar riga da abun hannu da sarkar wuya yayinda take tsaye a gefensa tana ciza harshenta ya dan waigo kadan ya kalleta ya dauke idanunshi ya sake maidawa kan desing din hannunsa.” byn second goma ya ajiye ya dauki dayan takardar zane zane ne masu matukar kyau da daukar hankali  ta zana ta sake kai dubanta ga agogon hannun “wannan dabia nata na mugun bashi haushi ita da bata bawa lokaci mahimanci sai yaransa uwar me take dubawa a agogo ,yaja tsaki yana shafa sajen fuskarsa sannan ya dauki pencil ya daura akan takardar zanen tana ganin hk tayi saurin cewa"sir what are you doing? kallon da yayi mata yasa tayi kasa da muryarta sosai "sir idan akwai abinda bai yi maka ba kamata yayi kabari na gyara da kaina ba sai ka wahalar da kanka ba ,ta fad'a tana kokarin kwace takardar ya hana akwai abinda bai min ba a desing din kuma zan gyara any problem?"No sir !ta fad'a ba dan ranta yaso ba can tace “amman shekaranjiya da mukayi magana akan plan dinmu kin amincewa kayi amman kuma me yasa yau kayi mgn akanshi "bana son yin mgn akan abinda ya wuce yanzu zamuyi aiki ne ko kuwa tmby zaki kasheni daahi ?numfashi ta sauke tace “ muyi aiki “ta fad'a am tana d’auke kanta .” "your design are very nice but there's something mistake kina bukatar taimakon irinmu kafin ki zama expect, nan take ya shiga mata bayanin abinda zatai tasa hannunta acikin bakinta ta dan ciza tana lumshe idanuwa wanda kadan ya rage mr ATA bai sume ba gabadaya yanayinsa ya sauya hatta tsigar jikinsa sun tashi, allah dai ya tamaikesa sanye yake da suit da babu abinda zai hana bata gani ba ." Yadda yake mata bayani itama batayi sanya agwiwa ba ta shiga yi masa bayani tana juya hannuta da kwayar idanunta ta a qarshe ta saka yatsan hannunta cikin bakinta duk sanda tayi haka sai yaji wani iri yerrr ajikinsa kuma ya lura dabiar ce haka ya mike tsaye daga mazauninsa ya qarasa inda wasu manya takardun zane suke ,ya dauki guda daya ya bude yana dubawa har ya taho gareta ya tsaya kusa daita yana nuna mata kokuwa tashiga yi da numfashinta dan kamshin turarensa mai tsuma zuciya da gangar jiki ne irin turaren da nmj yayi amfani dashi yazo gareka babu tantama zaka iya sakar masa ragamar rayuwarka ,ta dan kallesa tana yatsina fuska bayan wani lokaci ya rufe ya ajiye ya amshi takardar hannunta ya bude yna nuna mata bayanin abinda zatai wanda zai sake sakawa ta dauki hankalin client yana gamawa ya nuna mata kofar fita da hannusa sannan ya koma mazauninsa.” ta fara tafiya a hankali tana cigaba da kallon takardar hannunta yayinda aranta tana sake mamakinsa wani irin juyayyen hali garesa idan mutun bai da tsananin hakuri bazai ta’ba jin dadin zama dashi “Ko me ta tuna sai ta juya ahankali nan take kwayar idanunsu ya tsarke cikin juna dan shima bayanta yake kallo dayar takadarta dake kan table dinsa ta nuna masa ,ya dauka ya mika mata ta sake juyawa shi kuma ya gyara zama yana cigaba da kallon yadda take bada step ."bayan kmr minti goma ta sake shigowa "sir dan allah ko zaka taimaka min ina son nayi aiki amman kayan aikin duk suna cikin wancan durowa din nayi nayi na bude na kasa ko zaka taimaka min dan Allah ?shiru yayi yaki cewa komai "please sir !"okay ya mike yayi gaba ta biyo bayansa har zuwa office dinsu ta nuna masa durowan da hannunta ya qarasa cike da kwarin gwiwa yaja sai dai ya kasa budewa.” ya waigo ya kalleta ta hade fuska tamau tmkr wacce bata ta’ba dariya ba tana ciza harshenta dan daman tana sane ta bashi aiki ,shi kullum bashi da aiki sai zama Kan kujera yana amsa waya da zarar kayi mistake ya kiraka da nonsense,stupid ,ko sai gama shan wahala kayi aiki yace bai masa ba .”ya sake ja still the same  ya saka iya karfinsa ai ko yana já durowar ya bude shi kum yayi baya zai fado kanta itama tayi baya luuuuu yasa duka hannuwansa yayi mata riko mai kyau batare daya sani ba hannuta ya sauka akan daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da mahaukacin qarfi shima hannunsa daya ya rike tsintsiyar hannunta dake rike da zane dayan hannunsa kuma ya zagaye kungunta dashi .” ido cikin ido suke kallon juna yana kallonta cike da tsananin soyayya yayinda ita kuma abun ya zame mata bakon alamari dan tunda take hakan bai ta faruwa daita ba, hasalima kullum cikin hijab da nikaf take shine silar canza mata rayuwa sun dade tsaye suna kallon juna yana kwakume daita jin saukar tafin hannunsa a gefen fuskarta yasa ta dawo haiyacinta da sauri ta zare jikinta tana juya masa baya tare da rungume takardar aqirjinta tana jin wani irin kasala ajikinta numfashi ya sauke yana kallon bayanta kafin ahankali ya tura hannunwansa duka cikin aljihunsa muryarta a matukar sanyaye ta furta "am sorry sir ?babu abinda yaji hakan ma dadi yayi masa .” ta juyo ta sake bude bakinta zata sake furta masa am sorry "ki zauna Kiyi aiki dake gabanki “ ya fad'a yana juyawa ta lumshe idanunta, ta zauna masa dariyar mugunta ai taso ya kasa ne ,tana cikin aiki ya sake shigowa hannunsa rike da cup biyu ya ajiye mata a gabanta ta dago ta kallesa a natse da shayayyun idanunta "coffe ! "Thanks “. kawai ta fad’a atakaice taso tace masa bata sha sai dai tayi shiru zuciyarta cike da mamakinsa yau din kamar bashi ba ta cigaba da aikinta a natse ya dinga tafiya acikin office din yana kurban coffe yana lumshe idanun har zai wuce yaga bata da alamun shan coffe "me yasa bazaki sha coffe ba ? ya fad’a domin a tunaninsa tunda tazo da sanyin safiyar nan ba lallai ta karya ba sai data yatsina fuska tace “ bani da raayin shan abu a waje bare abun hannun nmj ba kuma dan rashin  yarda bane raayi ne kuma ma I don't like drinking coffee ai kamar na fad’a maka last time .” shiru yayi yana kallon qaramin bakinta komai nata dabam ne da sauran mata ya koma bakin kofa ya tsaya yana rike da kugunsa yana kallonta ta maseefar burgesa "maryama !ya kira sunanta cikin wata irin murya mai kashe jiki” yes sir !” ta amsa ko zan iya sakaki wani aiki ?why not sir “ta fad'a ya ajiye cup din hannuna yace biyoni ya fita zuwa  office dinsa ta biyosa  ya mika mata wani jaka mai shegen kyau "ta karba ta bude taga kaya ta tsaya tana dubansa da jakar hannunta "ki bude ki gani?” batai mutsu ba ta bude ta fito da kayan ciki doguwar riga ce wacce akayiwa aiki da stone tun daga sama har kasa "ko zaki gwada naga yadda zai yi ajikinki ?da sauri ta tsura masa ido tana kallonsa da mamaki" Muryarta cike da tashin hankali tace “but sir !"Kar dakikiyar kwalkwaluwarki ta kawo miki wani abu matata na siyawa "sir tunda matarka ka siyawa ai kamata yayi ka kai ma.."Ke nake son ki gwada ajikinki na gani so kije kiyi abinda na sakaki ga daki can ki shaga karki bata min lokaci jiki sanyaye ta wuce tana yatsina face ta murda handle ta shiga . "shi kuma ya dauki cup din coffee dinsa ya shiga sha yana kai kawo .” Byn wasu mintuna ta bude kofar ta tsaya batare data fito sosai ba ta hade hannunwanta waje daya tana jin faduwar gaba kafin daga baya ta soma taku a hankali ya ajiye cup din hannunsa tun daga sama ya dauki kallonta har kasanta ahankali ya zuba hannuwansa cikin aljihunsa yana cigaba da kallonta kafin a natse ya qaraso ya  tsaya abayanta yana sauke numfashi sannan ya cire hannunsa daya acikin aljihunsa ya ta'ba kayan a hannunsa yana dubawa can taga ya dauki takarda yana rubuce rubuce yana mata bayani ina bukatar zanen mace da irin wannan kayan har komai da komai exactly ta tsura masa ido tana masa wani irin kallo "ko bazakiyi ba ?. Jikinta a sanyaye tace “zanyi!” só sai kije ki fara ya gbdy ta kasa magana kai kawai take gyada masa dan yanayin da take ji ajikinta babu sauki yanayin da bata ta’ba jin irinsa bane ,ya sake yin taku biyu yayi kusa daita sosai  ya kai kansa daidai saitin wuyanta yana sauke mata numfashinsa a wuya ya motsa bakinsa a hankali "mar ..."sautin muryar sultana ta katse masa hanzari ..."cak ta tsaya  mamaki qarara kwance akan fuskarta tana dubansu , jikin maryam yayi sanyi sakamakon matsananciyar kunyar data rufeta, ta dan saci kallon sultana ta kasan idanunta taga irin  kallon tsanar da take mata  mai cike da tsantsar kishi ." mr ATA bai  kalli inda sultana take tsaye tana kallonsu da mamaki ba ya bawa maryam umarnin kije ki cire kayan  "good morning sir “! amman me Ke faruwa haka ?ya lumshe mata tsumammun idsnunshi yana sauke numfashi sai maryama ce tayi mata bayani dan shi bashi da lokacinta "you could have called me ya Adam I can do more than this for you ,ita nayi raayi ta min any problem?amman me yasa sai ita bayan gani dana kasance jininka ?ya ma akayi kuka kasance tare adaidai wannan lokacin ko tare kuka zo ne? gaban maryama ta rikice ta dinga jin wani irin mummunar fad'uwa gaba yayinda jikinta ya dauki rawa ta kasa motsi bare taje ta cire kayan jikinta shi kuwa wani irin mugun kallo yayi ma sultana sannan ya wuceta zuwa mazauninsa batare daya ce mata komai ba dan bata isa ba.” da sauri maryama ta shiga ta cire kayan ta fito zuwa office dinsa wanda zuwa lokacin mutane sun fara zuwa "good morning!!!ta furta tana zama sannan ta kallesu daya byn daya mr ATA fa ya amince da new desings din mu "me Kike qoqarin kice ya amince maryama cewar surayya maryama ta gyada masu kyau tana lumshe idanunta suna cikin haka sectray ta shigo "maryama !yes ma !gabadaya desings dinku sun kammala dan zaa fara shirin aiki akansa ?eh !ni dai nawa ya kammala har na shiga sabon aiki na sauran ne dai sauran kadan su qarasa madam some ta juya maryama tace “excuse me ma!” ta tsaya dan Allah idan zaa dinka kayan ayi kamar yadda na zana "okay ta fad'a tare da juyawa ta fita gabadaya kowa ya fuskanci aikinsa ." ****** Suna zaune mr ata ya shigo yana magana da some yayinda gabadayansu suna tsaye cike da girmamawa yana cikin magana wayar sultana ta dauki qara ya juyo ahankali yana mata kallon banza irin kallon da yake mata yasa taji jikinta ya dauki rawa qoqarin kashe wayar ta fara dan a dokarsa baa kiran mutun idan yana magana sannan mutun bai isa ya amsa kira ba ,ta dan saci kallonsa kamar yadda maryama tayi ,sultana ta aikata laifin amman gabadayansu zuciyarsu rawa take kallo daya zaka masu ka fahimci haka muryarta a hankali tace  sorry sir "lumshe lumtsatsun idanunshi yayi ya cigaba da magana zamuyi qoqarin mu gabatar da new desings din nan in sha allahu idan kunci saa zaa da.. .."wani kiran ya sake shigowa ya katse masa mgn wannan karon qarara ake iya hango bacin ransa yaji kamar ya kifa mata mari ita kuwa idanunta ta kai ga kallon screen din wayar sunan Aunty abida tagani yana yawo numfashi ta sauke "ko me zan mata adaidai wannan lokacin "me Ke damun tunaninki ne sultana “?me zai hana kisa wayar a silet me yasa bakya yin abinda dan Adam yake ?”kalli maryama kwararriya ce a gurin iya zane amman kin ta'ba ganin wayarta na qara . koda yaushe wayarta na silet nan take maryama ta sha jinin jikinta ta fara zazzare idanuwa” to be your last warning nonsense girl kawai da batasan komai ba sai zallar shirme “yana gama fadar haka Ya juya ya koma office dinsa yana fita maryama ta dubi surayya da sauran matan tace “kuyi ku qarasa aikinku kafin ya sake shigowa ." Sultana na fita ta kira Aunty abida tana dauka ta hau magana cikin zafin rai  "me yasa kika daukar wayata ? taya zan dauka ina tare da ya Adam sister idan kinga abinda yayi min a gaban abokan aikina sai kin tausaya min” what akan me kenan “?nan ta shiga koro mata duk abinda ake ciki da new desings din da'a zaa gabatar batare da sanin kamfani ba na fad’awa sultan amman ban san me ye shirinsa ba dan har yanzu bai zo office ba bare naji yadda sukai da baba qarami .kice wannan yarinyar ta samu dama haka lallai akwai sabon aiki agabanmu shiyasa banason ayi aikin ba kuma wai dan banason cigaba yaya adam bane idan akayi nasara maryama ce nasara saboda ita ta kawo tsarin kinga dole zai Bata mahimanci arayuwarsa .” “naji bari na kira Ibarahim naji ko yasan abinda Ke tafiya suna gama wayar ta kira yaya Ibrahim byn ya dauka tace "ka natsu da kyau akwai abinda zan fad'a maka very important sultana ta fad'a min tun last week a office anyi shirin gabatar da new desings batare da sanin kamfani ba” what”! ya furta da karfi yana mikewa tsaye cike da bacin rai me kike qoqarin fad'a min?” abinda muke gabatarwa duk qarshen wata me yasa zai shirya haka byn shine ya karfafa wannan dokar” wannan ba shirinsa bane shirin wannan tsinanniyar sabuwar maaikaciyar ce maryam ne sunanta ko maryama shiyasa nace nayi sauri na fad'a maka kayi duk yadda zakayi hakan bai tabbata ba ai wannan maganar dole sai baba yaji amman bari na bincika na gano gaskiya mgn yay discounting din kira.” Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 23 mr ata kam tunda ya gama yiwa ma'aikatansa bayani tsabgar gabansa kawai yake ya manta da yayiwa wata sultana rashin mutunci yana zaune akan kujera yana amsa waya da d’aya daga cikin wayoyinsa kiran yaya Ibrahim ya shigo ya d'auki wayar ya duba ganin sunansa ne, yayi shiru ya cigaba da magana cikin nishadi kamar zai d'aga ko tunanin me yayi sai ya share ya cigaba da wayarsa dan haka nan jikinsa ya bashi waya ce akan aikinsu shi kuma ko me zai faru sai dai ya faru amman sai ya cima burinsa yana son yaga me zai biyo baya idan yayi ."bangaren yaya Ibrahim kuwa layin mr ata yake nema sai dai kiran na shiga ba'a d'agawa ya kira layin ya kusan sau biyar amman the same thing ne. ya shiga zagaya office dinsa tsabar tashin hankali kafin ahankali ya koma kiran layin sultan kira d'aya sultan ya d'aga." Sultan yana d'agawa bai tsaya sun gaisa ba ya soma da tambayarsa halin da'ake ciki ,bangaren sultan yace "tabbas labarin daka ji haka ne sai dai baba ya takawa abun burki babu abinda zai yi "ka tabbatar sultan dan yanzu ina kiran layinsa yaki d'agawa ?"to ai ka rigada kasan halin wannan banzan mai banzar rayuwar ba lallai ya d'aga kiranka ba tunda an hanashi cima burinsa yana can yana bakinciki da bakin rai ,sannan mami ta tabbatarwa baba bazai yi ba ,bayan haka ma tace zai bar mana kamfani gabad'aya ,kaga ai mu gaba ta kai mu, ita kuma wannan yarinyar mai rawar kan zan san abinda zanyi akanta, duk yadda zanyi na rabata dashi dama aikin a qarqashinsa zanyi,dakata! dakata!! sultan ni fa ba batun wannan yarinyar bane agabana ,muyi magana mai bullewa kasani nasani kai kowa ma acikinmu ya san kasancewar ata acikin AGC yana da matukar amfani bazan so ata ya bar kamfani nan ba domin kasancewar sa tare damu akwai alkhairi .” "wani alkhairi ne akwai ?"sultan ya fad'a haka a zafafe ta hanyar dakatar da yaya Ibrahim dan arayuwarsa yana bakinciki ace mr ata yana da wani qualities ko mahimanci,sai daya ja numfashi ya sauke sannan ya cigaba da mgn "mutumin da yayi mana handama da babakere,mutumin da yake qoqarin yaga bayanmu,mutumin da babu komai aransa sai zallar zalinci da .."dakata sultan ban kiraka dan kayita aibuntashi ba,tunda naji kan magana sai anjima yana gama fad'ar hk ya katse kiran yana sauke numfashi sannan ya soma magana a fili “bansan har sai zuwa yaushe sultan zaka dainawa ata bakinciki ba ,”kasa ganewa kayi amman ata ba sa’anka bane ,ba sa’an karawarka bane ya fad’a yana cigaba da lamuran gabansa da zumar idan ya koma gida zai nemi ata suyi magana ta fahimta dan shi bai yarda da tsarin barinsa kamfani ba "qarfe shida daidai yaya Ibrahim ya dawo gida wanda har lokacin mr ata bai dawo ba yana can zaune a office ." Ahankali mr ata ya mike daga mazauninsa yana duba lokaci karfe shida da wasu mintuna ya kai kwayar idanunshi saitin office dinsu maryama yaga kowa dai bai gan ita da yusura ba,sauran ma’aikatan ma dake office din shirin tafiya gida suke dan haka yayi tunanin suma sun wuce gida.ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa ya soma shirin wucewa gida ya tattara duk abubuwansa masu amfani kira madam some ya mika mata ta fito ta nufi qasa sannan shima ya fito yana taku cikin isa da jin kai yayinda .” tun daga nesa ya hangosu tsaye ajikin motar sultan tare da yusura wacce ke tsaye ajikin kofar baya da alamun jiran maryama take yayinda maryama ke tsaye a kusa da sultan rike da yatsun hannunta tana wasa dasu suna magana .nan take qirjinsa yayi wani irin bugawa da karfin gaske har sai da yayi qasa da tsumammun idanunshi ya kalli daidai saitin zuciyarsa sakamakon bugawar daya ji take dum dum!! .” hankalinsa yayi matukar tashi fiyye da duk wani tunanin mai karatu " meke shirin faruwa anan ?" “meye had'in maryama da sultan kuma ?tsayuwar ma me take dashi "yayi kanshi wad’an nan tambayoyin ajere yana sake jin wani sabon tashin hankali mai tattare da zazzafan kishi “ya salam !" ya furta a fili sannan ya samu waje ya tsaya ya hard'e hannayensa duka a qirjinsa yayinda kwayar idanunsa akansu .bai san me sultan yake fad'a mata ba amman dai yaga ta bud'e gaban motarsa zata shiga inda qirjinsa ya sake bugawa da matsanancin qarfi nan take zufa ya shiga tsatsafowa a saman gishinsa da karan hancinsa ,maryama tana shirin shiga gaban motar kenan kamar ance ta kalli gefenta mr ata ta gani tsaye ya hard'e hannuwa yana mata wani irin kallo mai bugar da zuciya .ga kuma yanayinsa cikin tsananin tashin hankali ,haka nan taji gabanta ya shiga dukan uku uku cike da tashin hankali bayyane akan fuskarta ta fasa shiga motar ta koma baya kad'an ,shayayyun idanunta masu haske har lokacin suna akansa, shi din ma kallonta yake fuskarsa babu annurin kirki bugu da qari ga wani bayyananne mamaki akan fuskarsa ." "Ha'a! ya kuma kika fasa shiga ?"shigo mana na saukeku ina son naga gidanku ne kinga daga nan duk sanda zan zo sai dai kawai kiganni ."bata ko kallesa ba ta furta "bazan iya shiga motarka akan idanun mr ata ba kaje kawai ni na hakura "yusura data rigadata shiga motar bata san wainar da'ake toyawa ba ta d'an leko ta side din da maryama ke tsaye tana kallonta "yaya maryama shigo mu tafi mana Kinsan hanyarmu fa ko ba motar zamu bi bane ?"wai ta fasa bina saboda ata ko saurayinta ne ?"ai da sauri yusura ta girgiza masa kai tana fitowa daga cikin motar tare da’ bata fuska "kallo d'aya tayiwa mr ata tana rusunawa alamun girma mawa garesa sannan ta kalli maryama tayi kasa da muryarta sosai ta yadda babu mai jinta sai maryama tace "haba mana qawata dan Allah kizo muje ya ajiyemu gida kinga ai bai kamata yace zai taimake mu ba ace kinki yarda kuma saboda mr ata wanda shi ba taimaka mana zai yi ba .” maryama tayi shiru tana sake jin wani sabon tashin hankali mai tsanani saboda har lokacin tana jin idanunshi akanta "to ko dai kun fara soyayya ne dashi ?"murmushin gefen baki maryama tayi mata kafin ta bata amsa ta dan kalli inda yake tsaye ai kuwa wata qatuwar harara ya zabga mata wacce tasa hantar cikinta kad'awa ta sake kallonsa sai taga yayi kwafa fuskarsa da alamun gargadin karki sake ki shiga motar nan sarai ta fahimci abinda yake nufi daita ".ganin da sultan yayi bazata bishi ba ya sakar mata murmushi yace "shikenan kiyi hakuri ai ban san d'anuwana ya rigani ba da gsky bazan ma tsaidake ba ,ke kuma ai sai kiyi min bayani tunda nasan kin fahimci abinda nake nufi well ku janye jikinku na wuce da sauri maryama "ta kallesa daman zuwan da zai yi gidansu abinda zai fad'a mata kenan ?"no sir abinda kake tunani ba haka bane”. ta fad'a tana sake kamo yatsun hannunta tana murzawa "haka ne mana gashi saboda shi kin kasa shiga motata ". “Allah sir ba haka bane babu komai a tsakanin mu ina ni ina mai gida mr ata ?"ke kike ganin haka amman ai babu lafiyayyen nmj da zai ganki yace baki masa ba ."maryama tayi murmushin jin dadi inda zuciyar mr ata kad’an ya rage bai tarwatse ba zuciyarsa ta dinga tafasa tana quna wani irin tuttukin bakinciki yaji kamar ya qarasa ya rufesu da duka har yusura dan yasan ko menene take fad’a mata haka tana jan raayinta ne "shikenan maryama bari ni na wuce sai gobe kenan mayi magana kanta kawai ta gyd’a masa .yusura tayi kasa da muryarta "malama idan bazaki tafi ba to ni zan shiga ko a qarshen titin nan ne ya ajiyeni sai na samu wata motar ta qarasa dani gida "shikenan yusura zaki iya binsa sai mun had'u gobe tana gama fad'ar haka yusura ta shige gabanta mota "sir please ni bari na bika zan sauka a qarshen layin nan "okay !”ya fad'a tare da d'aga kafad'ansa ya shiga mota yana sakin murmushin jin dadi ahankali yaja motar suka wuce suka bar maryama tsaye ". suna fita maryama bata juyo ba ta kama hanyar ficewa daga get din ma'aikatan ,madadin tabi dogon layin da sauran ma'aikatan marasa mota irinta suke takawa sai ta karya tabi layin baya doguwar hanya ce da zata fitar da mutun babban titi kamr wancan sai dai mutane basu fiyye binta ba tunda ta hau layin taji wani irin mugun shiru maimakon ta dawo kawai zuciyarta ta ingizata dan haka ta fara tafiya abunta cikin sauri sauri tana yi tana waiwayen bayanta ganin babu kowa sai ita kad'ai yasa ta fara jin tsoro ahankali ta soma jin motsin tahowar mota dan haka ta qara sauri gabanta na faduwa kamar daga sama taga motar ta ja wani wawan burki agabanta, duk da ta d'an razana da ganin motar baka sidik mai bakin glas ta yadda duk nacinka bazaka ga wanda yake ciki ba ,kana kallon yanayinta zaka fahimci tana cikin tashin hankali da tsoro amman hakan bai hanata sake yin jarumta ta damk'e jakarta sosai ta ra’ba ta gefen motar taci gaba da tafiyarta tana mita ." Tana tafiya motar na cigaba da binta ganin haka yasa Maryama ta k'ara sauri, yayinda motar ke binta ahankali dan duk saurinta bazata tsere masa ba ko da maryama ta waiwayo taga motar tabbas ita take bi har ta kusa cimmata tuni zuciyarta ta bata shawaran ta arci ta kare.bata ko gama tunaninta ba tace "k'afa me naci ban baki ba" dafe jakarta tayi sosai ta fara falfala gudu da iya k'arfinta,motar ma haka nan tsere ya kaure tsakanin mota da maryama gudu take cike da matsanancin tsoro gashi gabanta babu wata mota dake tahowa haka zalika bayanta babu sai wannan bakar motar gashi tunda tabiyo layin babu wani mutun d’aya daya biyo sannnan baka jin motsin Komai sai nã qarar injina kamfani wanda ko ihu kayi kafin ajiyoka kaci ubanka motar ta biyota gadan gadan tare da jan wani wawan birki agabanta murfin motar ya tura batare da yayi magana ba, tsayawa tayi zuciyarta na wani irin luguden bugu tana wani irin haki ttmkr ranta zai bar gangar jikknta "mutuwar tsaye tayi a wajen daman shine yayi qoqarin tsorata “? sam batayi tunanin zai biyota ba yadda take kallonsa dafe da qirjinta haka shima kallonta yake kafin ahankali ya motsa lip's dinsa yana jifanta da wani kallo "ki shigo muje .”girgiza masa kai tayi alamun bazata shiga ba "Ke malama ki shigo kina b'atamin lokaci .ya sake mgn yana zabga mata harara .” "Tana hakin tace "karka damu sir zan qarasa na ma kusa fita a layin ina fita kuma zan samu mota"okay kada Allah ya baki ikon shigowa muje daman kuma wannan layin reping din mata ake , Allah kuma yasa kafin ki qarasa ki had'u dasu suyi watanda dake kinga duk ma abunda aka miki, ke kika jawowa kanki babu ruwana a ciki.?"Jin abunda ya fad'a yasa tayi saurin sake dafe qirjinta tana waigawa tana kalle kalle,ganin ya rankwafo jikinsa ya kama murfin motar zai rufe tayi saurin rikewa ta fad'a ciki motar .” dariya ce taso kufce masa amma yayi k'ok'arin dakewa, batare daya kalleta ba ya tada motar yana fad in"mara kunyar k'arya kawai, ashe ke din muguwar matsoraciya ce haka ? ai na dauka zaki kafiya ne kamar yadda kika ce da kuwa kinga aiki da cikawa nonsense kawai kome ya kaiki biyo wannan hanyar ." Maryama bata kula shiba illa ta jingina bayanta da jikin seat din motar ,ruwan data hango a gefenta ta kai hannu ta d'auko harta b'alle murfin ta kaishi bakinta yayi saurin k'wacewa yana hararata "mene hakan.?"me kuma nayi ?"tayi maganr cike da shagwaba kamar zatayi kuka "Kina hauka ne zaki sha ruwa yanzun bayan kinyi gudu.?"to mene ne dan Allah ka bani na sha zuciya zafi dan har murfin zuciyata ya bud'e ,d'an waiwayawa yayi ya kalleta a natse yana cewa "murfin zuciya kuma ?"ta lumshe masa shayayyun idanunta " wani irin zirrrrrrr yaji a gbdy ilahirin jikinsa tmkr an jonasa da wutar lantarki “zuciya tana da murfi ne ?"ni dai ina ji ajikina tana da murfi ."you're not serious "ya fad'a yana jan tsaki .”ta mika masa laulausan tafin hannunta "please sir ka taimakeni wallahi a tsananin buqace nike da ruwa "ke fa matsalarki kenan kin cika kafiya banda rashin hankali an fad'a miki ruwa ake fara sha idan mutum yayi gudu..?" "am very sorry sir kanata ce min mahaukaciya ko rashin hankali "wani kallo yayi mata mai tsuma zuciya yace "to me kke son akira dashi idan ba haka ba?"kayi hakuri sir "idan mahaukaciya ce ni ko bani da hankali ai bazaka d'aukeni aiki ba sannan dazu nan fa ka gama cewa nafi sultana hankali yanzu kuma kana ce min mahaukaciya tayi mgn a shagwabe. wani irin sanyi da shauki suka taru suka hade masa suna yawo a gabad'aya ilahirin jikinsa wanda ya haddasawa jijiyarsa motsawa amman dake shi din miskilin kanshi ne sai ya danne ya zabga mata harara yana jan tsaki dan baqaramin kasada taso yi masa ba ,yaso yaji abinda suka tautauna da sultan amman yana tunanin ta inda zai fara .” ita kuma tun daga yayi tsaki bata sake yin mgn ba tayi shiru tare da lumshe idanunta yadda taja bakinta tayi shiru haka shima yayi tafiyar ta koma ta kurame, tana kallonsa yana juya stearing mota cike da kwarewa har ya hau Kan titi oshodi tana jiran taji ya tambayeta unguwarsu amamn taji shiru itama kuwa taki ce masa komai tana son taga iya gudun ruwansa ." tafi tafi dai har suka isa unguwarsu tayi shiru tana kallonsa tana mamakinsa taya yasan unguwarsu ?” yayinda jama'ar unguwar dake zaune da wadan dake qoqarin fitowa daga massalaci sukawa motar kuri da ido masu cewa woow nayi masu cewa masha Allah nayi har sanda ya samu waje yayi parking batare daya kashe motar ba nan da nan kuma area boy's din unguwar suka shiga zagaye motar suna jiran mai motar ya fito ko zasu samu na abinci naunauyen ajiyar zuciya maryama ta sauke "wannnan mutumin kullum da sabon abun mamaki yake zuwa mata muryata a matukar sanyaye tace "na gode sosai "ta qarasa fad'a batare data waiwayo ta kallesa ba tana kokarin bude murfin kofar motar sai dai ta kasa dan idanunta ma basu gane mata wajen da zata danna dan hk ta koma ta zauna tana jiransa.kusan mintuna shabiyar suna zaune acikin mota sanyin  ac na ratsa su magana take son yi amman tana fargaban abinda zai fad'a mata ba. ta kai dubanta ga agogo "a ranshi yace zaa soma halin ?"kin shirya yin aure ne kamar yadda na shawarceki?"ta waigo a sanyaye tana mai tsura masa idanunta , tana cigaba da kallonsa tana assessing maganarsa,ta rasa gane masa meye damuwarsa daita ko dai sultan ya hango wani abu ne yasa yace saurayinta ?"kai ina impossible ina ita ina wannan mutumin ai inuwar giginya tayi nesa da kasa ."please maryama Answer ." "Ranka shi dade ba wai ban d'auki shawarka bane bani da wani tsayayye a yanzu "sultan fa ?"taji tambayar a wani iri ta tsura masa ido kawai "idan aurenki zai yi ki auresa mana "a'a sir bai ma ce ba kuma ni yanzu babu wannan budget din nayi matukar shan wahala arayuwata babu wani gurbi da zan iya sake bawa wani da nmj dan har yanzu hk jinyar zuciyata nake yayi shiru yana tsareta da idanunshi “har mazaje goma Sha nawa kika aura ko kika yi soyayya dasu ?”taji fitowar tambayar wani iri daga bakinsa wanda yasa ta sunkuyar da kanta qasa duk dai maganar ta furgitata amman kuma ta bata dariya “zata so ta fad’a masa gsky amman kuma tasan halinsa yanzu zai canza mata magana a qarshe ma yayi mata bita da kulle ta d’ago shayayyun idanunta aiko karaf idanunsu ya tsarke cikin juna atare zuciyarsu ta buga da qarfi .kuma a kallon da yake mata ta fahimci amsarta yake jira “mutun biyu zuwa uku ne suka nemi aurena amman a qarshe mutun d’aya na aura wanda ya kasance d’anuwana auren gida aka mana sakamakon matsalolin da akayita samu akan aurena .” Numfashi da ajiyar zuciya ta sauke atare tana kallonsa “bansan ina sonshi ba sai dana rasashi acikin duniyar nan ,na rasa yaya sadam amman na rasa dalilin dayasa a kullum nake jin tamkar yana raye acikin duniyar nan amman Allah yafini sanin daidai kuma na barwa Allah komai ,duk hukuncin da ya yanke akaina daidai ne “gyara zamansa tare da riko laulausan tafin hannunta "yanzu dai babu kowa sai sultan?”wani kallo ta sake binsa dashi mai d’auke da tambayoyi “yaushe ne kuka fara soyayya dashi ?”shi wa kenan ?itama ta aika masa da nata tambayar “karki rainawa kanki hankali mana amsar tambayata kawai zaki bani “ya qarasa mgnr yana matse hannunta cikin nashi wanda yasa ta dan saki qara mara sauti “ouch!” ahankali ta motsa lip’s tana yatsina fuska tace “yau dai muka fara magana “okay kinji zaki iya fara son shi ?ya sake tmbyrta yana jin mummunar faduwar gaba ”babu wannan maganar araina akwai tarin abubuwa dayawa agabana wanda aure ne zai zamo last .” Wani boyayyen ajiyar zuciya ya sauke yana cewa “Okay Idan kin san baki tashi aure ba a yanzu kar na qara ganin kin kula sultan ,magana ma ta fatar baki kar ya qara shiga tsakaninku dashi ya qarasa mgnr yana mata tafiyar tsutsa a tsakiyar tafin hannunta tayi saurin zare hannuna daga cikin nasa tana yarfarwa kamar wadda wuta ta kona saboda wani blood rush data ji ya taso daga hannun nata cikin seconds ya zagaye duk sansar jikinta cikin sarkewar murya tace "okay, okay naji "ya lumshe tsumammun idanunshi na second biyu sannan  ya bude yana kallon yadda take yarfe hannunta, sake  miko mata hannunsa yayi yace "let's shake on that" ta  boye  hannunta a cikin qaramin hijab dinta tace"na.."na yarda ai, no need to shake kuma" ita fa mugun tsoron maza take bata qaunar nmj yana kai hannunsa jikinta a kullum tahirin mahaifiyarta yana tasiri arayuwarta ta kyamaci rayuwar kuma tana neman tsari da irin rayuwar shiyasa a kullum take jin bazata iya soyayyar waje ba gara tayi aure taso mijinta daga baya .” “let's shake!”ya sake maimaitawa tai saurin girgiza masa kai ya dage mata girarsa d'aya yana cewa "tsorona  kike ji?" ta gyara zaman  tace "goodbye sir ta yunkura zata bude kofar stll ta kasa bai san sanda yayi murmushi yace "till we meet tomorrow ".ta fahimci baka ya fad'a mata ba ."shiru yayi yana tunanin aransa anya kuwa maryama tasan nmj kuwa ?” domin duk wasu alamomi na mace ta ta’ba having sex da wani bai gansa à tattare daita ba “kai soko ko tasani taya zata nuna maka wa zai samu kamarta ya tsaya kallon ruwa “amman kuma yadda zawaran wannna zamanin suka da kwarewa a yadda yake mata ai ta saki jiki dashi “sai daya gama jan aikinsa sannan ya bud'e mata murfin kofar ta fita da sauri daga motar tana harhada hanya, but she felt as if gangar jikina ce ta fito daga cikin motar ta bar zuciyata a cikin motar. sai dai tayi kokarin calming down .” kafin ta  karasa gida ta dinga jiyo kamshin sanyayyen turarensa bata kawowa zuciyarta shi bane kasance war taga daga cikin motarsa ta fito wani sanyayyen ajiyar ta sauke kwakwaluwarta na hasko mata kyakkyawar fuskarsa kamar ance ta juyo bayanta kawai taga mutun abayanta juyowa tayi gabad’aya qirjinta na dokawa tayi tsaye Kmr wata mutun mutumi har ya qaraso daf daita yace “muje ko ?da mamaki akan face dinta take kallonsa “muje ko ?ta sake maimata abinda ya fad’a yanzu “suje ina kuma ?ganin bata da niyya ya kai hannu zai rikota tayi saurin janye hannunta tana cewa “dan allah sir ka barni hk zan qarasa gida da kaina nama yi kusa da gidan “nasani ai !”kasani kuma “? ta fad’a fuskarta da mamaki ita kam mutun ne shi ko aljani ?shiru tayi tana kallonsa acikin duhun unguwarsu”yayi kusa daita kamar zai shige jikinta “muje maryama !ya sake fad’a,ahankali ta tattara jarumta tasanyawa jikinta tace “no sir dan… “ke malama banason hauka muje .”ya fad’a yana nuna mata hanya da yatsan hannunsa .” 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 25 daidai  kugunta mr ata  ya rike yayinda  ita kuma hannuwanta duka suka sauka akan kafad'ansa saurin d'auke numfashi tayi cike da tashin hankali ta tsura masa shayayyun idanunta tana kallon  cikin kwayar idanunsa, azababen kamshin turarensa ne mai sanyin dadi da bugar da zuciyar duk wanda ya shaka  ya ziyarci hancinta, nan take zuciyarta da kwakwaluwarta suka soma amsar wani babban sako na musam man ,ajiyar zuciya kawai maryama ta dinga  saukewa da sauri da sauri  yayinda kwayar idanunta ke cikin nashi cike da matsanancin tsoro."shi din ma kallonta yake sai dai shi hankalinsa a kwance yake kallonta babu wata alamar tsoro ko firgice a tattare dashi, a inda tsoro da matsanancin firgicin ya bayyana akan  fuskar maryama ,zuciyarta kuwa banda bugawa da karfi babu abinda take a sakamakon yanayin data tsinci kanta ciki mai wuyar misaltuwa, dan zuwa yanzu numfashinta ya soma barazanar d'aukewa sakamakon kamshin turarensa dake kai kawo a hancinta ."sun d'auki kusan minti goma  suna tsaye suna   kallon juna cike da jin wani yanayi na dabam a gabad'aya sansar jikinsu mai kama da shocking wanda shi daman ba sabon abu bane agurinsa itace dai ya zamewa sabon al'amari dan ba sai an fad'a maka ba ,kana kallonta kasan sabuwar shiga ce shiyasa azahiri  yake iya hango tashin hankalinta ." "Nana hauwa'u da mami ne tsaye suna kallon abun mamaki fitowarsu kenan daga parlour'n mami nã biyu domin kallon presentation wanda ita mami din da biyu ta fito tana son ganin sabuwar maaikaciyar adamcy'nta a natse ta cigaba da kallon adamcy'nta cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata bata ta'ba ganinsa ciki ba sai yau ,sosai ta tsura masu matsakai tan idanunta ,yadda  mami da nana hauwa'u ke kallonsu haka sauran ma'aikatan dake tsaye a parlour'n  ke kallonsu cike da fargaba da tashin hankalin abinda zai biyo baya ,da'akace a office ne bazasu damu ba saboda norma normal suna ganin  hakan na faruwa a tsakaninsu. yawon kallonsa gareta amman irin haka ma basu ta'ba gani ba wannna shine karo na farko da suka gani  kuma ko haka zai faru sai a gidansu qarin tashin hankalinsu ma ganin yadda mami da nana ke kallonsu a firgice". ahankali nana hauwa'u ta gyara tsayuwarta tana sake dafe bayan ashraf dake rungume a kafad'anta ta waiga inda mami ke tsaye jikinta na d'an kirma tace  "mami  ko kinga abinda na gani kuwa ?"ta tambayeta  tana sake maida kwayar idanunta kansu   mr ata qirjinta na bugawa ." mami ma kallon diyarta tayi tace  "auta na gani "wacece wannan yarinyar?"meye matsayinta a wajen yaya ?"nayi imani duk duniya babu macen da yaya zai yiwa haka  cike da kulawa mami  lallai akwai wani abu a kasa". numfasawa  mami tayi  tana sake maida kallonta  garesu adaidai lokacin da suka had'a ido da maryama dake fuskarta na kallon kofar shigowa ne  shi kuma fuskarsa na kallon step ne ". da  sauri maryama ta dawo haiyacinta tare da cire hannuwanta duka  ajikinsa ta tsya tana wasa da yatsunta ."duk da batasan ko su waye tsaye ba amman zuciyarta ta gigita da ganinsu."sanyayyen numfashi ya sauke muryarsa a kasalance yace  be careful I wil not always be there for you".ya fad'a yana lumshe mata lumtsatsun idanunshi ."shiru ne ya biyo baya kafin ahan kali ta gyad'a masa kai alamun taji sannan ta sake juyawa  ta cigaba da tafiya cike da sanye jiki ,shi kuma ya juyo da niyyar ya dawo wajen client dinsa kawai yaga mami tsaye a bayansa tana kallonsa  ." Ahankali mami ta soma tahowa zuwa inda yake tsaye suna kallon juna inda sauran ma’aikatan suka bi bayan maryama zuwa sauya kayan jikinsu muryar mami a raunane ta soma magana "halan wannna yarinyar itace maryama ?"yayi shiru yana dubanta batare da yace komai ba dan bai san me zai fad'a mata ba ".adamcy ban ta'ba ganinka cikin irin wannan yanayi ba sau yau ,yayi taku d’aya yana gyara tsayuwarsa tare da tura hannuwansa duka cikin aljihun suit dinsa yana cewa “itace amman abinda ke tunani ba haka bane yana gama fad’ar haka ya soma taku cikin isa da kasaita don barin wajen kafin ta sake wata tambayar sai dai cikin sanyi murya mami ta kira sunanshi “adamcy …” ya tsaya cak tare da juyowa suna fuskarta juna da maminsa idanunta ta zuba mishi kawai tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin d’an kankanin lokaci . Suna tsaye mami bata bata kai ga sake magana ba su maryama suka sauko d’aya bayan d’aya suna gama saukowa kawai sai shigowarsu baba qarami suka gani  mr ATA bai lura da shigowarsu ba madam some ce ta hankaltar dashi ya juyo a hankali yana dubansu  tare da sultan ."a natse client din ya qarasa ya samu baba qarami "barka da dare mr Edris!” ya mika masa hannu fuskar baba qarami a hade ya mika masa hannu "yanzu nake maganarka araina gsky naji dadin yadda akayi representation din yau.” gaban baba qarami yayi mummunar faduwar “inda cliet dinsu ya cigaba da magana “ shiyasa ma zanyi order kaya masu yawa a hannun mr ATA gsky wannan yaron naka yasan Kan kasuwanci "baba ni ..."baba qarami yayi saurin daga ma sultan hannu inda client ya cigaba da magana "gsky wannan yaron shine hasken kamfaninku duk ranar da'aka babu shi gsky kamfaninku zai samu matsala .” Nan take zuciyayoyinsu ya dinga bugawa "he has figueira and effort , bealiant “. ya sake fad'a yana kallon mr ATA daya fuskanci baba qarami fuskarsa a had’e tamkar wani zaki kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa "banason mutune na shigowa inda nake batare da neman izinina ba ,baba qarami ya sake kallonsa cikin matsanancin ‘bacin rai zuciyarsa kamar ta buga tsabar bakinciki “mr lawyer's I will like to show you my design “inji cewar sultan mr lawyers ya girgiza masa kai yana cewa "no time for now til next time saboda yanzu gbdy mun gama zabar wanda yayi mana a gurin dan’uwanka dan haka mu yanzu ma zamu wuce ya fad’a yana kallon mr ATA “dan allah ka tabbatar zuwa sabon wata komai yayi ready ,bazan samu damar zuwa ba kawai ka tura a sauke min kaya "an gama” na gode sosai mr ATA ya fad'a yana mika masa hannu sukai sallama sannan ya juyo yana kallon yammata d’aya bayan d’aya tare da cewa su biyosa a lokacin maryam na amsa kiran umma ". Muryarta can kasan makoshinta take magana dan idan ba kusa kayi daita sosai ba bazakaji muryarta ba ta ra’ba ta gefen mami inda mami ta d’auketa da wani kallo tun daga samanta har qasa tare da yi mata kallon sani bata kai ga qare mata kallo ba maryama ta wuceta tana cewa “umma kinga yadda aikinmu ya samu kar’buwa wallahi nayi mamaki ban d’auka new design dinmu zai samu nasara haka ba kinga yadda mai order kayan ya dinga murna yana jin dadi "na godewa allah da sanyi idaniyana ta samu nasara a aikinta kinsa ina kallon fuskarki d’auke da murmushi, Kiyi maza ki dawo gida da wuri kinga banana banason kina dadewa a waje “in sha allahu amman umma dan allah ki dawo gida gobe mana dan gidan baya min dadi idan bakya nan .”“karki damu bari da zarar na gama abinda nake zan dawo ina miki fatan alkhairi da samun nasara arayuwarki, farincikinki shine farincikina maryama allah ya dangwamar dake cikin farinciki “Ameen umma na gode ina jin dadin yadda kike bani kulawa sannan kike supporting dina akan komai nawa shiyasa matsayinki ya zarta na kowa acikin zuciyata ,"ni dai ki kasance cikin farinciki sannan ki rike mutuncin kanki da aikinki da kyau domin ki samu nasarar da tafi wannan "in sha Allahu umma amman kinsa wannan nasara har da mr ATA aciki domin shima ya bada gudunmuwa sosai “ kingani ba shiyasa nake yawon cewa ki kwantar da hankalinki Kiyi hakuri da halinsa da sannu zaku saba ki fara jin dadin aiki dashi “see you umma sai kin dawo “take care of yourself my maryama ." Shiru mr ata yayi yana kallonta har sanda tai sallama da umma ganin yadda take cikin farinciki shima sai ya tsinci kanshi cikin farinciki ya dinga kallonta yana jin kamar kar ya bari ta wuce gida ,a yanzu tunanin wannan uguwar tasu yake, runtse idanunshi yayi yana mai tsananin tausaya mata, ko yace ya bata kyautar mato a yanzu ba lallai ta amsa ba amman zai had’asu gabad’aya yayi masu kyautar mota bisa qoqarinsu yasan bazata fahimci komai ba dan bazai juri ganinta cikin tirmitsitsin mutane a motar haya ba .idan ka bata mota a ina zata ajiyeta ?”kwakwa luwarsa tai masa tambayar ya kai hannu ya shafa goshinsa zuwa karan hancinsa “abinda yafi kawai ka hanzarta aureta shine mafuta agareka gabadayansu mr ata yasa aka d’aukesu acikin hadaddun motocin sa tare da bada umarnin a sauke kowaccce a gidansu, sannna ahankali ya dawo zuwa parlour’n mami .” Inda zuwa wannan lokacin parlour’n ya cika da mutane tsaye mami , yaya Ibrahim ,aunty abida uncle jay da dai sauran yan’uwansa yana gama shigowa uncle jay ya hausa da fad’a "me yasa kayi abinda kayi adamcy ?kafin uncle jay ya cigaba da magana baba qarami yayi tsigil yace “me ka d’auki kanka? ka fad'a min ina jinka ,mr ata yayi shiru kawai yana kallonsa “ka bani amsa ina sauraranka ka bani amsa”. baba qarami ya sake mgn a matukar fusace uncle jay ya matso kusa dashi ya dafa shi yana cewa “yaya kayi hakuri abinda zai faru ya rigada ya faru amman bai kyauta ba .”muryar baba qarami ta cigaba da fitowa a zafafe “kowa yasan wannan zalinci ne dan bama kasuwancinmu haka kuma bazan ta'ba yarda da hakan ba Adam ya had’u da client privet bayan nayi masa gargadi mai qarfi har uwarsa tana bani kwarin gwiwa bazai yi ba kawai sai naga ya aikata kenan duk abinda zanyi nayi ?kuma nasan yayi haka ne da had’in bakin uwarsa .” Mr ata zai yi magana mami tai masa gargadi da idanunta tana qarasowa zuwa inda yake dan haka ya furzar da hucin numfashi yana kamo lip’s dinsa na kasa parlour'n ya dauki shiru har mr ATA bai ce komai ba sakamakon qafarsa da mami ta take tana masa gargadin kada ya furta komai "dan allah kayi hakuri tabbas yayi kuskure kuma ina tabbatar maka bazai sake ba ka ga dare yayi yanzu kaje ka kwanta gobe sai ayi magana "bazan ji wani hakuri ba ko naje na kwanta har zuwa wani gobe yanzu nake bukatar amsa daga bakinsa”. mr ATA ya kallesa idanunshi cike da’ bacin rai "baba ai Adam bazai iya cewa komai akan tambayar daka masa saboda shi kansa ba ra’ayin kansa bane wannan fa duk ba plan dinsa ba plan din wata maryama ce ."da sauri mr ATA ya maida idanunshi kan aunty abida yana mata wani mugun kallo mai razanarwa .” "Maryam !? “Wacece maryama” menene had’inta da kamfanin mu?wannan shegiyar yarinyar data fita yanzu tana waya tana wulwulaga idanuwa kamar mayya itace maryama kuma itace yarinyar da yake wulakata yar uwarsa sultana akanta "wannan ai wulakanci ne akwai dokoki akan kamfanin dan me yasa wata staff can zata canza mana tsarinmu ?”to na rantse da Allah kayi na farko kayi na karshe da zaka sake had’uwa da client private karka manta wannan ba kamfanunka bane kai kadai kamar yadda kasani hadin gwiwa ne ,bazai yiwu ka dinga yin mana abinda kaga dama ba, idan iko da takama kake son yi ka tattara ka koma compines dinka kaje can kayi abinda kaga dama, amman anan baka isa kayi abinda kaga dama ba “. “wallahi baba duk ya canza tsarin komai shi da yar iskar yarinyar nan "bazan duba wata dangantaka ba idan kika sake kiranta da yar iska sai na wulakantaki ya fad’a yana nuna aunty abida da yatsan hannunsa sannan ya kalli yaya Ibrahim “warn your wife kana ya sauke zazzafan numfashi ya cigaba da magana “wannan ba plan din maryama bane tsarina ne ni ne naga dama yi kuma nayi abinda raina yake so ya fad'a tare da juya masu baya” wannan new desings din yanzu aka fara kuma zaa cigaba da gabatar dashi a duk lokacin dana so kuma babu wanda ya isa ya hana hakan faruwa ko acikin kamfanin ko kuma a wajen kamfani "amman kasan wannan cin amana ne , ya kake son muyi damu kasuwanci ?abinda baka son a fad'a ne kuma sai an fad'a wannan maryama itace ta tsara komai kuma wallahi bazamu ta'ba d’aukar hakan ba cewar baba qarami zan tabbatar dana dauki mataki akan wannan tsarin naka idan ba haka ba komai zai iya faruwa .” “Enough please!” kada wanda ya sake sako sunna maryama cikin matsalar nan dan bata da hannu ciki mami ta sauke numfashi kawai tana dubansa wato har laifinta baya so lallai akwai wata a qasan zuciyarsa ? "babu ruwanta amman me yasa kake side din yarinyar ?cewar baba qarami sabod nasan bata da hannu ciki idan zakuga laifin kowa kuga laifina domin nine na shirya komai kuma nine na kawosu gidan nan sannaan akan kamfani naji komai zaku ce amman anemi a wulakanta maryama wannnan ne kuma bazan dauka ba”gabad’ayansu idanun suka zuma masa sultan yafi kowa shiga tashin hankali domin qarara yake hangon soyayyarta atattare dashi "babu ruwan maryama aciki wannnan plan din ni nan na tsara komai ku fita harkar ta kar wanda yayi qoqarin shiga rayuwarta “yana gama fadar hk ta wuce ya barsu Adam !!! Har sau uku baba qarami ya kirasa amman bai tsaya ba ya haye samansa da sauri .” Mmn Sudais Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 24 "Saurin 'bata fuska maryama tayi "dan me zai dinga dangatata  da kalmar hauka alhalin ita ba mahauka ciya ba ?"kuma ta lura daga lokacin daya ganta da sultan ne ya sake shigo da wani sabon salon wula kanci ,mr ata yayi bala'in tsareta da ido duk  da suna cikin duhu ne  amman idanunshi suna iya karantar halin da take ciki  sakamakon maganar da yayi mata a yanzu ,cike da tsananin tsoro tace"please sir ka daina dangantani da kalmar haukan nan ina jin kamar na munzanta dayawa " bai ce daita uhm ba bare uhm uhm kawai sai ji tayi ya riko tsintsiyar hannunta da qarfin ya soma tafiya daita, nan take ta turje amman yaki sakar mata hannu dole tasa tace "ka sakar min hannu nayi tafiya da kaina ."yana jinta yayi mata banza tamkar ba dashi take magana ba ." "acikin unguwarmu muke idan wani ya ganmu haka wata fassara daban za'a mana "ta fad'a tana 'dora hanunta a saman shi a qoqarinta nason zare hannunta,  shareta yayi batare da yace mata kala ba sai ma sake damke tsintsiyar hannunta yayi ya cigaba da tafiya "shi ina ruwansa da wasu , ita din tashi ce kuma kome zaa ce akanta zuciyarsa bazata d'auka ba ."       "jin yaki sakar mata hannu yasa jikinta ya fara rawa dan tasan tunda ta bari ya tunzura sai abinda yaga dama zai yi." alhankali muryarta ta fito "please sir kayi hakuri wallahi bazan sake jayayya da kai ba ka sakar min hannu"dogon tsaki yaja yace "wannan kuma problem dinki ne ".bai tsaya daita akoina ba sai daf da bakin get din gidansu sai dai yaki sakar mata hannu ,inda zuciyarta ta shiga tashin hankali mai tsanani da jin tsoron abinda zai biyo baya, dan bazata  so wani acikin 'yan unguwa ya fito ya gansu haka, bare wani daga cikin 'yan gidan su. shi kuwa tsura mata ido yayi acikin duhun yana kallonta yana jin kamar ya janyota jikinsa ya rungume tsam tsam!! maryama bata gama tunaninta ba sai ga fitowar husna diyar aunty hassana daga cikin gida tana waya tana waige waige da alamun wani ta fito nema jin sautin muryarta yasa maryama ta d'an juyo cike da tsoro ,ganin husna yasa wani bakinciki ya tokare mata kahon zuciya wanda yasa hawaye zuba daga idanunta ,da sauri ta dawo da kallonta garesa muryarta can kasa cike da shagwa'ba tace "ka gani ko ." Shima muryarsa a kasalance yace "me nã gani ? "cousing dina ce ta fito yanzu "so what ina ruwana da fitowarta ?ko gani tayi ina miki wani abu ? "ba zaka gane abinda nake jin tsoro ba, abinda zai je yazo nake gudu ".tayi maganar muryarta cike da matsanancin tsoro "ki ganar dani zan gane "ya fad'a cike da kulawa yana sake motsata so take taja baya saboda bata són kusancinta dashi amman tana gudun husna ta gane itace tsaye a wajen "menene damuwarki a gidan ?yayi maganar cikin wani irin salo "da sauri ta girgiza masa kai tana cewa "no karka damu kawai sakar min hannuna na wuce "ke matsalarki kenan kinsan bana son taurin kai da jayayya bare kafiya amman a dole sai kinyi min "ya qarasa maganar yana hura mata hucin bakinsa a fuskarta da wuyanta sakamakon kusancin da suka samu saurin lumshe idanunta tayi zuciyarta na wani irin tsinkewa ."yayinda husna tayi shiru  tana duban inda suke tsaye sun yi mugun yin kusa da juna wanda bai fi taku d'aya zasu qara jikinsu ya had'e ba . "a fili tace "wacece wannan kamar maryama ?" "aiko jin haka yasa hankalin maryama yayi matukar tashi tun da take arayuwarta baa ta'ba ganin tasamu kusanci irin haka da wani d'a namiji ba ."ganin husna na qoqarin tahowa inda suke tayi saurin jan hijab dinta ta rufe rabin fuskarta iya bakinta da rabin hancinta ne kawai a waje tun kafin ta qaraso ta ganta taje ta bazawa aunty hasana ita kuma tasamu abun zaginta dashi ."husna na gama qarasowa kusa dasu ta tsaya tana cewa "maryama !" ko ba maryama bace ?" maryama na jinta amman tayi mata banza a zuwan ba ita bace ,shi kam mr ata kallon d'aya yayi mata ya d'auke kanshi ya cigaba da kallon princess dinsa ." ganin da husna tayi ba'a kulata ba gashi wanda take waya dashi yana sheida mata inda zata zo ta samesa yasa ta juya tana taku tana cigaba da wayarta sai dai zuciyarta cike take da wasi wasi akan maryama ce ko kuma wata ce daban tsaye a kofar gidansu amman wani bangaren na zuciyarta yafi amince mata da maryama ce." sai sanda mr ata yaga dama sannan ya sakar ma maryama hannu tana jinta free ta juya ta nufi cikin gidansu da sauri batare data waiwayo ba ,tana shiga bangaren umma ta nufa tana haki bata iske umma ba da alamun tana ciki tana sallah ta zauna akan kujera ta kifa kanta akan hannun kujera kawai sai hawaye ya soma gangaro mata kukan da bataso tayi akan shi shine ya kufuce mata ba dan taso ba dan hakan ne kawai zai iya sanyaya zuciyarta akan wulakancin da yake mata "yana son ya maida mata jiki banza, babu wani shamaki kawai daya so zai riketa, ita kam sam bazata d'auki wannan wulakanci ba gara tun wuri ta takawa abun burki  bazata sake yarda ya dinga ta'bata anyhow ba ,jikinta mai daraja ne ,jiki ne data d'auki tsawon shekaru tana killace abunta bazai yuwu lokaci d'aya yazo ya dinga wasa dashi son ransa ba ,ya hanata saka hijab da nikaf  ta yarda amman jikinta kam tana da rowarsa bana ta'bawa bane nã aure ne, tana kuka tana zancen zuci sai da tayi mai isarta sannan tayi shiru ta shige d'akinta tun kafin umma ta fito ." Tsaye mr ata yayi a wajen gidansu maryama tamkar wanda aka dasa tsabar mamakin kansa da yake duk yadda yake son ya boye tarin soyayyarta da qaunarta acikin zuciyarsa abun ya cutura har yau gashi tsananin kishinta da son kare lafiyarta da mutuncinta ya kawo shi kofar gidansu a karo na biyu har sai daya ga shigarta cikin gidansu sannan ya samu natsuwa da kwanciyar ahankali ,yana tsananin qaunarta ita kuma tana tsnanin qaunar waninsa . " "wasu hawaye masu zafi da ciwo ne sukayi nasarar biyo fuskarsa a lokacin daya tuna tun sanda  ya fara ganinta a mafarkinsa wanda shine asalin lokacin daya fara  jin zazzafar soyayyarta acikin zuciyarsa haka rayuwar take cike da tarin abin mamaki  da fari ya d'auka komai da sauki ake samusa ashe abun ba haka yake ba ,abun ba kamar yadda ya taso bane da duk abinda yace yana so ya zama dole ayi masa, idan kuma babu dole sai an nemoshi a duk inda yake an bashi." Ahankali mr ata ya d'auke kwayar idanunshi akan kwara'babben get din gidan su maryama ,ya juya cike da sanyin jiki, ya soma tafiya zuciyarsa na sake nitso cikin tafkin  shaukin qauna da tunani  da kyar yake iya d'aga qafafuwansa tamkar wanda bashi da laka haka yake ji a sansar jikinsa inda zuciyarsa ke wani irin bugawa da karfin gaske "wai shine yau acikin irin wannan kwarababbiyar unguwar a karo na biyu ?" a tun tasowarsa idan aka fad'a masa cewar a irin wannan unguwar zuciyarsa zata mace zai karyata wata killa ma sai anyi mugun rigima dashi." sannan duk tsawon shekaru da yayi yana nemanta bai d'auka daga irin wannan family zata fito ba ,ya d'auka daga gidan mulki ko gidan wani shararren attijira ko d'an siyasa da duniya tasan da zamansa sai gashi zuciyarsa ta tsallake tarin mata bilaadadin masu tarin arziki mulki tattare da boko soyayya tayi wuji wuji dashi ta wullosa cikin wani ahli da ba kowa bane ,bama kowa ne ya sansu ba a iyakar agage ma yayi imani ba kowa ne yasan da zamansu ba ." a natse ya cigaba da taku yana cigaba da zance zuci still yana jin dinga hawayensa akan kuncinsa shi ba gudun ahlinta yake ko kyamar ahlinta yake ba a'a tsantsar mamaki ne kawai cunkushe a zuciyarsa da tarin iliminsa da tarin dukiyarsa da tarin nasabarsa da tarin nuna isarsa amman Allah ya nuna masa shi din ba kowa bane face bawansa kuma wanda yake qarqashin ikonsa ,ya nuna masa wannan itace  irin kalar qaddarar da zai d'aura masa kuma bai isa ya canzata ko ya gudarwa qaddarar dake biye dashi ba ko akan maryam ya kamata ace  ya fahimta duk yadda ya kai ga kin yarinyar yadda ya dinga gudun aurenta babu irin qiyayyar da bai nunawa yarinyar ba amman a qarshe sai  da allah ya nuna masa shi din bakowa bane ya aura masa ita ya kuma zauna daita  a qarshe ga ciki  "ya rabbi " ya furta a fili alokacin daya tsoma qafarsa d'aya cikin ca'balbali ai bai tsaya dubawa ba dan yasan zuciyarsa bazata d'auki  kallon inda ya sanya qafarsa ba gara ya cigaba da tafiya zai fiyye masa alkhairi da kwanciyar hankali ." " ya d'auki tsawon shekara shatakwas yana tsnanin sonta shi kad'ai yasan irin wahalar da zuciyarsa ta sha akanta ,babu dare babu rana kullum muradinsa da rokonsa  ya ga ko mai kama daita ne a zahiri  sai gashi allah ya amsa rokonsa ya had'asu a gaske ai duk yadda maryama  take ya amsa koda kuwa zata kasance bata da kowa ,bata da komai bata da galihu kai koda kuwa acikin tsatson bayi ta fito zai 'yantata da ko nawa akace ya maidaita mallakina  take wani bangarensa na zuciyarsa yace "tabbas adam kai din masoyi ne tunda kana sonta a duk yadda take "wallahi ina matukar son maryama ya bawa zuciyarsa amsa da haka .bayan mahaifiyata itace abinda nafi só a kaf duniya yana tafiya yana ciza lip's dinsa yana ganin hanya da kyar kasancewar unguwr nada mugun dubu. naunayen ajiyar zuciya ya sauke yayinda soyayyar maryama ke cigaba da kutime meniya da zuciyarsa da gangar jikinsa qaunar maryama ya dinga bin dukkanin sansar jikinsa ji yake kamar ya zarta duk mazan duniya saa da allah ya kwatota a hannun wani ya dawo masa da farinciki rayuwarsa." " hakika Allah yana son shi domin daya had'u daita da aurenta da lallai zaayi gagarumin tashin hankali dan ko ta kashe auren ta dawo garesa ko kuma ta kasance mai maza biyu amman bazai ta'ba yarda ya barwa wani ita ba ,amamn dake Allah yana son shi da rahma kuma had'uwarsu tana cikin qaddararsa sai ya kashe masa tsohon mijinta saboda shi ya sameta ."Allah kenan yadda yaso haka zai yi inda yayi parking din motarsa ya qaraso da kyar yana kakkabe qafarsa data fad'a cikin cabalbali ". Mr ata ya iske tarin samarin unguwar dake zaman banza a bakin titi kamar safiya haka yaga wajen kasancewar zuwa wannan lokacin an kunna street light suna ganinsa duk suka matso suna sara masa a hakan ma basu san ko waye shi ba kawai dai kyawun motar daya zo daita ne yasa sukai masa kyakkyawan zato, bud'e motar yayi ya shiga ya zauna sai daya saka seat belt sannna ya d'auko bandir din yan dubu d'aya d'aya guda uku  yayi warning glass din motar  kad'an ya miko masu yace su raba . nan take ihunsu ya karad'e unguwa wad'an da ya bawa kudin suka shiga bashi hanya suna korar mutane a guje ya figi motar ya hau babban titi yana tunani"yana son dauke maryama daga wannan unguwar amman yana tunanin soyayyarsa ." "Zai so ya fito mata da zahirinsa amamn kuma jin tsoron tace bata son shi "kai kuwa adam akwai macen da zatace bata sonka ?" Wani bangaren ba zuciyarta ya tambayesa .zata iya cewa bata sona mana tunda zuciyarta da  hankalinta yana kan matacce tunda gashi tna mata maganar aure amamn ita ba wannan maganar bane arainta “akwai tarin abubuwa dayawa agabana wanda aure ne zai zamo last .”kwakwaluwarsa ta tariyo masa maganrta tsaki yaja yana sake ganin aurenta a boye shine kawai mafuta agaresa idan yaso ahankali zai koyar daita yadda zata shi fiyye da wancan mataccen ."qarfe shadaya  na dare da mintuna ashirin ya tako cikin babban parlour'n mami wanda babu motsin komai da kowa acikinsa sai nã makeken tv bango da ac nan dake aiki ,kai tsaye samansa ya nufa yana furzar da hucin iska daga bakinsa yana shiga ya fad'a bedroom dinsa ya fad'a kan makeken gadonsa yana sauke wani wahalallen numfashi." Yana kwance mami ta shigo har cikin bedroom dinsa ta tsaya akanshi tana qare masa kallo tsab dottin data gani tun daga step har parlour'n kenan a takalminsa ya kwaso ?” to ina yaje ma har ya kai by this time ?shi da matukar yana gari duk tsanani takwas a gida take masa "adamcy !"mami ta kira sunansa ahankali ata ya juyo yana kallonta kafin ya dauke tsumammun idanushin daga cikin idanun maminsa ya yunkura ya tashi ya zauan yana dafe goshinsa da hannunsa daya kusan minti goma mami ta dauka tana kallonsa batare da tayi yunkurin cewa komai ba sai dai yanayinsa take karanta yanayinsa yau tamkar wani mara lafiya tana kallonsa ya gyara zamansa tare da numfasawa ya zare takalmin qafarsa da duk dottin unguwar maryama ne yayi shiru kawai yana kallonsu gabansa na fad’uwa .” tsawon lokaci mami ta dauka tana dubansa yayinda cikin zafin rai ya kamo lips dinsa na kasa ya soma cizawa da karfi sakamakon hawayen da yaji yana kokarin son zubo masa." wani irin nauyin zuciyarsa tayi "yana ji yadda qirjinsa ke masa zafi da ciwo tamkar an daura masa dutse mai shege nauyi a sama kirjinsa yanayinsa yasa hankalin mami yayi matukar tashi duk abinda kaga ya maida adamcy haka baqaramin abu bane ." guri mami tasamu nan kusa dashi ta zauna tare da kamo tafin hannushi cikin nata tana mai cigaba da nazarin yanayin daya yake ciki ,ka natsu ka kwantar min da hankalinka adamcy ka daina sakawa zuciyarka damuwa too much idan ba haka ba zaka Sakani a tashin hankali. fad'a min wani abu ya faru ne a AGC ?tayi masa tambayr cike da kulawa irin ta uwa hannusa ya kai goshinsa yana sauke numfashi "zuwa Ibrahim uku bai sameka ba ko akwai wata matsala ne data taso ?dago tsumammun idanushi yayi yana kallon mami dasu "ni a wajena babu wata matsala sai dai ko daga garesa "to allah yasa shima haka .ka kai dare a waje a ina ka tsaya haka”?shiru yayi gabansa na cigaba da luguden bugu “ko kuma nace ina kaje daka kwaso dotti mai muni haka .” Takalmansa yabi da kallo yana mai runtse idanunshi “duk takalminka ya 'bata step da parlour'n ka ?shiru yayi kawai yana soso gefen kanshi "ko wajen wannan sabuwar maaikaciyar kaje ?sake kallonta yayi a d’an rikice "adamcy kana son yarinyar nan? "take yaji wani abu ya tsigar masa a gabad’aya ilahirin jikinsa yana yawo cikin ’ bargo da tsoka tsayawa yayi yana kallonta ya kasa kwakwarar motse ballanantana yace mata wani abu .” ahankali 'mani ta numfasa sannan ta cigaba magana “wannan shine karo ba biyu dana tambayeka , irin wannan soyayyar zaka boyewa sweetheart dinka "?zan so naga yarinyar nan naga abinda tafi maryam dina dashi, nasani baza tafi maryam dina da komai ba, maryam dina yar asali ce yar dangi ce ,yar gata ce, kuma mai galihu ce ace mutun yana da dangina kamata ai abun ayi alfahari dashi ne “shiru yayi yana duban mami yana nazarin inda maganrta ta dosa "kenan dai hasashensa ya tabbata idan ya kawo maryama matsayin matar da zai aura ahlinsa bazasu amince ba, idan kuma sun amince zabasu sota ba zasu kyamaceta ?yayi wa kanshi tamabayr "ina son naganta adamcy da kyar ata ya samu ya had'iye abinda yaji ya tsaya matsa a makoshinsa sannan 'ahankali ya iya motsa lip's dinsa tare da kiran sunan mami " sweetheart ki bar maganr nan zamuyi later mami ta katse shi ta hanyar daga masa hannuta, nasan halinka adamcy bazaa qara maganar ba "ki kwantar da hankalinki yarinyar zata zo a gidan nan zaayi presentations kinga dole zaki ganta amamn fa babu komai a tsakanina daita bayan shaani na aiki ."ya fad'a yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa." "yanzu kai haka zaka qare rayuwarka ?we will talk about it later “yana gama fadar haka ya shige bathroom."shiru mami tayi tare da bin kofar daya rufo da ido ."tarasa gane abinda ke damun tunanin d'anta shine zurfin ciki shine miskilanci shine jin kai shine rashin son magan shine rashin kunya ya rabbi ka taimakeni ni idan son yarinyar ma yake ya kawo min ita amatsayin wacce zai aura zan fi samun natsuwa dan gara yayi aure da zaman da yake haka tana bukatar ganin ya'yansa masu tarin yawa gashi ance maryam mace zata haifa tana son duk abinda ke cikinta amamn taso ace d'a namiji zata haifa masa domin kuwa haihuwar da namiji yana bawa uwa kariya daga duk abinda zai taso gaba na tashin hankali ,domin ita karon kanta misali ce tayi imani da babu adamcy acikin rayuwar ita da ya'yanta mata da tana ji kuma tana gani zata kaskanta acikin dangin ubansa amman tun yana yaro yake takawa duk wanda ya nemi ya kawo mata rainin hankali burki ." Bangaren maryama har qarfe d'aya na dare idanuta sun kasa runtsawa ta yunkura ta tashi ta zauna sosai a tsakiyar katifarta ta janyo pillow ta rungume tsam a qirjinta tana going over maganganun mr ata tana son ta gano wata gaskiya da yake qoqarin boye mata ,wani bangaren na zuciyarta sai taji tana so ta yarda a cikin yanayinsa akwai alamun soyayya amma kuma acikin maganganunsa kwata kwata babu wata alama ,acikin kwayar idanunshi ma zaa iya tabbatar da akwai wani abu acikin zuciyarsa .”shiru tana tana tariyo irin kallon da yake mata domin son gano wani abu .”girgiza kai tayi tace “wad'an mugayen idanuwan nashi babu komai acikinsu sai tarin firgici "Idan kin san baki tashi aure ba a yanzu kar na qara ganin kin kula sultan magana ma ta fatar baki kar ya qara shiga tsakaninku dashi maganarsa kusan ta qarshe kenan to me yake nufi da hakan shi bai ce yana sonta ba sannan kuma zai ce karta kula wanda ya nuna yana sonta ." Kwakwalwa maryama ta bude sosai  duk abinda mr ata ya fada sun samu kyakkwan mazauni acikin zuciyarta ta rufe shayayyun idanunta ta jingina bayanta da jikin gado ta sake rungume pillown dake makale a qirjinta tana jujjuya maganganunsa tana kuma yin filla filla da su tana so ta fito da komai daga rami daya shige ya   fake a ciki, ta sake tariyo hirarsu da sultan  a kanta ta kuma hada da maganar sa, ta so ta  fahimci abubuwa da dama a kansa amma wani abu guda daya yafi komai girma, he is smart duk abinda yake yana yinsa da gogewa idan ba mugun karantarshi kayi ba bazaka ta'ba gane inda ya dosa ba , maganar sultan kuma  wannan ba wani abun damuwa bane a wajenta  saboda a yanzu ba soyayya bace a gabanta kamar yadda ta sheidawa mr ata bare tayi tunanin aure a nan kusa , abu daya yake tsaye a cikin zuciyarta wanda yasa  kwakwalwata ya kasa samun kwanciya shine yaya sadam dinta da take jin har yau cewar yana raye ." Washegari maryama bata samu zuwa office da wuri ba sai wajajen karfe goma da wasu mintuna dan tuni duk wani maaikacin dake aiki a qarshin AGC yana cikin kuma yana kan aiki jiki a sanyaye ta shigo office dinsu bakinta d'auke da sallama ta gaishesu ta cire jakarta sannan ta samu waje ta zauna tare da yin shiru tana kallon sauran abokan aikinta da suka dukufa suna kan aiki madam some ta shigo tace "sai yanzu maryama ?me yasa baki d'aukar aikinki da mahimanci ai shikenan daman idan kana jin mugunta bakayi wa kanka ba ai baka cika mugu ba. "maryama ta kalleta a kaikaice sannan tace "madam please me haka yake nufi ?"ina nufin duk ranar da sir ya gaji da halinki ya dakatar dake kinga ai kanki kika cuta ,"maryama ta numfasa sannan tace "duk abinda Allah ya hukunto akaina daidai ne "ai shi kenan kuma daman muslim’s din nan haka kuke da taurin kai ,ga aikinki gobe zaa kar'ba idan kuma kingama shi a yau mrs ata zai ji dadi maryama tasa hannu ta kar'ba tana cewa me zaa zana? ahankali madam some ta soma mata bayani tana gama mata bayani ta fita ." Maryama ta mike ta dauki jakarta ta fice daga office din ta koma qasa  office din da'aka maida ema. yayi matukar mamakin ganinta amman dake bai san zuciyar mr ata bace kawai ya sakar mata murmushi yana murnar ganinta wunin ranar  tana tare da ema inda mr ata bai sanyata acikin kwayar idanunshi ba amman dai ance masa tazo kuma har an bata aiki  sai dai bai nemeta ba duk da kwayar idanunshi ita suke son  gani amman ya danne saboda kar ya bada kofar da wasu zasu fahimci halin da yake ciki ." karfe shida daidai maryama ta hawo sama ta ajiye aikinta a gaban madam some dake zaune tayi mata sallama tace zata  wuce gida tana gama fadar hk ta juya bayanta ya hango daga inda take zaune tana rausaya kmr ba daga wacan jagwal gwalaliyar unguwar take fitowa ba komai mata tsab tsab kuma a natse . ya hard'e qafafuwansa waje d'aya yana cigaba da kallon yadda take juya sansar jikinta anya kuwa bazata koma saka asalin kamilalliyar suturarta ba ? dan irin wannan tafiyar ai sai wani yayi masa ganganci  ,haka ma the next day a kasa  tayi aikinta tare da ema duk yadda mr ata yaso  ya ganta taki yarda su had'u aranta tace "aiki take masa ba jikinta ta kawo masa ya dinga ta'bawa ba yana yin yadda yaga dama ita ba ." Tsawon kwanaki biyu  kenan bai sanyata acikin idanunshi ba sai dai ya hangeta daga nesa ta shigo ko ta sauka hankalinta ma gabad'aya baya Kanshi tsabgar gabanta kawai take, yana zaune akan kujera sanye da riga da wondo blue sai yar cikinta light blue yayinda nick tied dinsa ya kasance brown colou hannunsa rike da wani nicktie din brown yana nadewa ahankali har ya gama ya soka cikin aljihun gaban rigarsa yana kallonta ta shigo office din some . gata ga office dinsa amman ko d'aga ido tayi ta kalli office dinsa batayi ba haka yana kallonta ta juya yaga ta nufi qasa wani zazzafan numfashi ya sauke sannan ya yunkura ya mike ya fito ya biyo bayanta  tana zaune  tare da ema da wasu ma'aikatan  takalmansa ya shigo office din  ,kamshin sanyayyen turarensa daya ziyarci hancinta da kuma bugun da zuciyata yayi ne  ya tabbatar mata da shine ya shigo "good morning sir "!!! duk ma'aikatan dake cikin office din sai daya  gaishesa illa ita qoqarin juyowa take ta gaishesa taji sautin muryarsa a zafafe "ke me kike yi anan ? cikin tsananin firgita, da tsinkewar zuciya da tsoro, tare da kyarman jiki, ta qarasa  juyowa  ta fuskanci inda yake tsaye sanye da suit  yayi matukar kyau kamar wani matashi dan shekara talatin” just  one second na baki ki tattara ki koma inda aka ajiyeki. tamkar gilmawar walkiya yaga ta zabura ta mike ta rungume  jakarta da kayan aikinta gam-gam cikin tsuma da karkarwa ta bace . wani irin masifeffen dariya ne ya taso masa tun daga kasan zuciyarshi har zuwa kan lips dinshi amman dole ya taune lip din shi na kasa kana  ya gimtse ya murtuke fuska cikin tsare gida yace.ema "! yes sir ya fad’a cike da girmamawa “da alamun kagaji da aiki damu ko ?"no sir wallahi babu ruwana sir bance .." “enough! ya d’aga masa hannu “to be your last warning. iya abinda ya fad’a kenan ya juya ya koma office dinsa sai lokacin hankalinsa  ya dawo gangar jikinsa  duk lalacewa ko wani abu bazai had'asu ba gara tana sama yana kallon duk abinda take ."ranar kusan tare ma sukai aiki akan presentation dinsu dake motsawa ,yadda bata sakar masa fuska ba haka shima wanda daman shi kusan fuskarsa a daure take .”aiko ta gane bata da wayo dan ya lafta mata aiki kamar me dan haka a matukar gajiya ta qarasa gida tayi wanka tayi magriba da isha’i saboda tsananin gajiya ma bata ci abinci ba ta kwanta.” ****** Yau ne ya kama zaa gabatar da presentation zaune mr ata yake tare da client dinsa mutun uku a gidan mami   tun daga sama yasa akayi decoration har zuwa kasa surayya ce ta fara fitowa sanye cikin riga da siket na suit tayi juyi kamar yadda yan fashions desings keyi sannan ta koma gefe ta tsaya sannan  yusura ma ta fito tayi Kmr yadda surayya tayi mutun na uku some ce sai wasu maikata guda biyu sai maryama wacce ta sauko cikin doguwar riga ta rike gefen rigar kad'an tana rausaya tamkr wata fure wani murmushin ne mai daukar hankali kwance akan fuskarta wanda ya bayyana wushiriyarta da dimples dinta ,tayi matukar kyau sosai  mr ata ya gyara zama yana kallonta tun daga samanta har qaraso saukowa kwayar idanunshi na kanta .” Mutane da suka zo ganin new design dinsu suaki tafi yayinda mutun daya acikinsu yace "wooo gsky naji dadin ganin representation dinku yayi min kyau sosai thank you so much mr ATA "wannan desings din ya bambamta da sauran desing daka saba kazo da wani salo dabam daman kuma ina da yakinin AGC company ne kawai zatayi min abinda zai kwanta min arai akan kowani kamfani dan haka akan wannan suprisse din zanyi double din order kaya." " that's great mr ATA ya fada tare da mikewa tsaye yace "just a second !yasa hannuwansa a aljihun wondon suit dinsa ya qarasa inda yammatan suke tsaye "sannuku da kokari aikinku yayi kyau "thank you sir suka hada baki gurin fadar haka" sir ko zamu iya zuwa mu canza ?yes of course" ya fad'a yana kallon cikin kwayar idanun maryama tayi kyau matuka itace ta fara yin hanyar sama yabi bayanta da wani shu'uminn kallo tare da yin taku a hankali yabi bayanta da kallo ,jikinta a sanyaye ta dan juyo dan kallon bayanta ai kuwa ta zame tayi baya luuuu zata fadi kan tayis aiko da wani irin sauri mr ata yasa hannuwansa duka ya tarota bayanta ta fado jikinsa ." Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 26 Cike da sanyin jiki mami tabi bayan mr ata da kallo kafin ahankali ta d'auke idanunta ta maida kan baba qarami dake tsaye zuciyarsa cunkushe da haushi da bakinciki abinda mr ata yayi masa "kinga kalar tarbiyar ki ko ?a gabanki d'anki yayi min zagi  bayan ya wulakanta maganata "tukuna ma ina alqawarin da kika min na cewa bazai yi aikin nan ba  "?numfashi mami ta sauke kawai wanda hakan yayi sanadiyar qara hassala baba qarami dan haka a tsawace yace" kin tsareni da idanuwa  kin kasa cewa komai tunda kinsan da had'in bakinki yayi komai ."shikenan tunda ke da d'anki kunyi son ranku amman fa ki sani bashi kuka ci." mami ta sake kallon baba qarami dake surfa maseefa ta hade hannu wanta waje d'aya kasamcewar  ta rasa me zata ce masa ya fahimce ta .kusan mintuna goma ta d'auka tana kallonsa batare da tayi yunkurin dakatar dashi ba ko ce masa wani abu ba har sai daya gama amayar da abinda ke ransa  sannan ta gyara tsayuwarta muryarta cike da laushi ta soma magana "dan girman allah baba qarami kayi hakuri kai ma kasan halin adamcy  da taurin kai "sai da ya ta'be bakinsa sannan yace "ai dole kince min nayi hakuri tunda ke da d'anki kun gama ci min mutunci mami bata damu da maganarsa ba dan tasan kad’an daga halina idan ranshi ya ‘baci kamar adamcy ne .” sake kwantar da murya mami  tayi "ni dai hakuri nake baka kuma in sha allahu..."saurin d’aga mata hannu yayi dan baya da bukatar alqawari ta "dakata ya isheni haka  karki cika min kunne naji amman wallahi wallahi kinji na rantse ki ga yawa wannan d'an iskan d'an naki ya kiyayyeni kar ya sake gigin sake aikata mana haka  "shikenan hakan ma bazai sake faruwa ba zai kiyayye yayinda aranta tace “bama zai cigaba da kula da kamfanin ba ,ya bar maku har abada domin dai tasan halin d'anta idan yace yes yes ne haka zalika idan yace no tô no ne tunda yayi mata alqawarin bar masu kamfanin tasan bazai ta'ba dawowa ya canza magana ba."da rarrashi  da komai uncle jay da yaya Ibrahim da mami suka samu ya hakura ya fice daga parlour'n tare da sultan ." yayinda mr ata ke zaune akan kujera  a bedroom dinsa yana zukar sigari ahankali yana magana a fili "wannan mutumin so yake sai muyiwa juna rashinmutunci   tukun zai fita a tsabgata,ko ina ruwansa da yadda zanyi da rayuwata? zanyi aiki a duk lokacin da nake so kuma dole ku barni koda kuwa ranku bai so “saboda son zuciya irin nashi kawai ya zauna yana biyewa ya'yansa inda ni d'ansa ne zai min haka ?"ya tambayi kanshi yana jan dogon tsaki tare da shafa sumar kanshi da hannu d’aya sannan ya mike ya fad’a kan bed dinsa yana cigaba da zugar sigari ." Direban daya d'aukosu  maryama, yusura ya fara saukewa sannan maryama, karfe goma daidai na dare maryama ta shiga gidansu part din umma ta shiga inda ta iske Aunty hassna zaune a parlour'n tana kallon tv "sannu da gida aunty ."ta fad'a muryarta a sanyaye sannan ta ra'ba zata wuce ta gefenta" ina kika tsaya har goma  na dare"? maryama tayi matukar mamakin jin tambayarta ita da babu ruwanta da rayuwarta yau kuma me janyo wannan tambayar “ta tambayi zuciyarta tana duba agaogon hannunta goma ma har  ta fara wucewa" . “ki duba tun lokaci da kika bar gidan nan sannan ki kalli lokacin da kika shigo maryama kina yin abinda kike so acikin gidan nan  kawai dan an baki dama ko ba haka ba ?"ta fad'a tana dubanta a kaskance bama zaki kira kowa ki fad'a  dalilin da ya tsaida Ke ba karki manta wannna gidan namu gidan mutunci ne karkiyi abinda zaki 'bata mana sunan gida kamar yadda uwarki ta 'bata sunan gidansu dan nasan  har abada irin guje gujen datai bazai ta'ba gogewa a zukatansu ba .” Wani abu maryama taji ya caki kahon zuciyarta ranta yayi matukar 'baci zuciyarta ta dinga tuttukin bakinciki ,idan tace bata ji ciwon maganar aunty hasana ba wallahi tayiwa kanta karya ,amman data tuna bazasu wani sake d'aukar lokaci mai tsawo a gidan ba zasu tattara su barsu gidan su canza rayuwa sai kawai ta rarrashi kanta ta danne abinda take ji a yanzu muryarta a sanyaye tace "aunty hasana daman akwai wani aikai dazaa gabatar a office dinmu ne yau  tun kwana uku daya gabata ake shirnsa umma ma tasan da zamansa to sai yau aka   gabatar dashi  shine dalilin  da yasa nayi dare a waje amman in sha allahu bazanyi abinda zai ‘bata sunan family dinmu ba ,da safe ma naso na tsaya na fad'a miki koda na shigo d'akinki kina bacci amman Kiyi hakuri dan allah "ta fad'a tana ra'bawa ta bayanta zata shige daki "tsaya ! ta jiyo sautin muryarta."maryama taja ta tsaya tana lumshe idanunta "me kake ce a office ko me ?" "uhm gskiya yanzu kin kware a iya tsara karya amman kisani na samu number wayar office dinku a hannun kanwar yusura  kuma na kira an fad'a min lokacin da kika bar office a ina kike adaidai lokacin?eh amm gabad'ayanmu muna  gidan mr ATA ne " me kika ce ?ta fada tana dubanta da mugun kallo "me naji kin fad'a yanzu "?sake maimaita min naji kawai dan iskanci sai ki kama hanya kije har gidansa anya ma kuwa ba iskanci kike yi awaje ba yasa maza ke gudu su barki ba ?"shi kuma wannan da yayi shahada ya aureki   kin kashesa "muryar maryama ta na rawa tace "haba aunty hassana me kike kokarin cewa  ? Karyar me zanyi idan nayi karya meye ribata ?"  me zata bani” yanzu ke  aunty hassana har kina tunanin ina yin iskanci a waje ."?dan allah ki cire wannan zargin aranki kawai dai akwai wani aikin sirri da zamuyi shine yace muje gidansa kuma bani kadai bace ki bincika zaki .." “Kiyi min shiru banason jin wannna karyar naki yanzu dai rashi aure yasa zaki fara d’auko mana magana Allah yasa ba abinda yasa aunty tace nazo na zauna ba kenan idan ba haka me zai same ki dan kin zauna ke kad’ai “.?"akan me zanyi karya to ?" maryama ta fad'a a zafafe cike da jin haushi ta cigaba da mgn "dan allah ki daina min irin wannan kallon."ni bance ni ta gari bace amman ni ba yar iska bace idan na dawo aiki da wuri fine idan ban dawo ba shima daidai ne dan …”dakata ba dani kike wannan maganar ba da waccan uwar taki kike sannan ki bude kunnenki da kyau  bazan mu yarda da wannna iskancin  ba sannan shi mr ATA din akan wani dalili zai kaiku gidansa idan ba da wata manufa ba?” ko da yake sai dan iska ya bada dama sannan zaa kawo masa batun iskanci  "Aunty hassan kin dade  kina kirana da wannna kalmar amman idan allah yaso bazai jarabeni daita da zama yar iska ba dan bana aikata abinda ya danganci hakan , sannn karki danganta mr ata da wannna kalmar domin kuwa ke  uwa ce ,kawai dai yau aikinmu ne yazo da wannna tsarin dan haka kisani naje gidansa ne kawai dan aiwatar da aikina  ba dan wani abu ba .” "idan ma kuma dan wani abu ne babu ruwan kowa da rayuwata dan babu mai ciyar dani  zan iya yin duk yadda naso rayuwata ce ." tana gm fadar haka ta shige daki ta barta zaune  tana Maimaita kalmar karshe data fda” idan ma kuma dan wani abu ne babu ruwan kowa da rayuwata zan iya yin duk yadda naso rayuwata ce ."cab din jan lallai yarinyar nan wuyanki ya isa yanka tunda an fara danna miki jijiya kinsan dadinta ai dole ki fad'a min haka amman kisani ba ni kika fad'awa magana ba wacan ganta lalliyar uwar taki da ta gama zubar da mutuncinta kafin aure kika fad'awa mgn ,ta fad'a tare da yin kwafa tana gyara zamanta tare da cigaba da mita “a lallai maryama anji dadin maza ina fad’a kina fad’a .duk maryama na jiyota amman ta daure ta cije dan kar tayi kuka amman sai da wasu hawaye masu zafi suka zubo mata tana sharewa wasu hawayen na zubowa daga idanunta a lokacin da take tuna asalin mahaifiyarta sannan ta tuna irin rayuwar kuncin da sukayi a baya, ynx ma gashi irinta sukeyi. .” “Duk runtsi duk wuya baza tayi irin kalar rayuwar mahaifiyarta ba ,bazata ta’ba zabar namiji ta bar ahlinta ba ,haka zalika bazata ta’ba yarda wani namiji yasanta diya mace ba muddin ba aure sukayi ba ,zata rike mutuncinta da darajarta ta diya mace duk mijin data kawo suka nuna basa so wallahi ta barshi kenan har abada bata da abinda zatai dashi koda kuwa da zinari akayisa ,ba dan komai ba sai dan siyawa kanta mutunci da daraja,shekaru sama da ashiri kenan amman har zuwa wannan lokacin rashin mutuncin dangin mahaifinta ba bar mahaifi yarta ta huta ba ,basu barta ba haka zalika suma ya’yanta basu tsallake rashin mutuncinsu ba .” “amman duk wa janyowa kanshi ?ta tambayi wankakkiyar kwakwaluwarta tana sake share hawayenta ,inda ta samu waje ta zauna tare da rafka tagumi tana tunanin rayuwa “yanzu aunty haka zaki qarar da rayuwarki batare da kin koma ga ahlinki ba ?”why aunty?!me yasa bazaki koma garesu ba ?” ”me yasa kike jin tsoro ?“mikewa tayi tsaye ta had’e hannuwanta waje d’aya“lokaci yayi aunty ,lokaci yayi da zaki koma ga iyayenki dan dole nasan abun yi.” A natse hjy zulai ta tura kofar d’akinsa ta shiga yana kwance flat akan gado har zuwa wannan lokacin babu abinda ya cire ajikinsa zuciyarsa banda tuttukin bakinciki babu abinda take a hankali ta soma magana cikin zafin rai "kayi kuskuren Adam kuma dole na fad'a maka haka, wannan cin fuska ne qarara kayi , aikin nan kowa yasani baa yinsa a boye shiyasa kaga naki amincewa amman ka nace ai kaga abinda ka janyo ko ? ya  bude idanunshi kadan wad’an da suka dan canza kala  ya tsura mata yana sake jin zafi acikin zuciyarsa ,magana yake son yi amman yasan koya bude bakinsa maganar bazata fito ba saboda ‘bacin rai sosai ta dinga masa fad'a kafin daga baya ta koma nasiha "bazan gaji da fad’a maka ba baba qarami  matsayin  ubanka ne ba makiyinka ba yana son yaga cigabanku ne gabadaya kaga yanayin abinda yake amman  na rasa me yasa baka fahimta,me yasa baza ka fahimcesa kuma kaji maganarsa ba?” bai dace ba abinda kake yi masa yana fad'a kana fad'a kuma a gaban d’ansa bana jin dadi sai naga kamar nagaza wurin baka tarbiya ne “ “Wallahi bana jin dadi adamcy ka daina zubar min da mutunci, ka daina yin abinda zaa dinga kallon ban baka tarbiya ba ,tunda tasoma fad’anta bai ce mata uhm ba bare uhm uhm har ta gama ta fita." ***** Washegari Knowking akayi har sau uku ajire Aunty hasana dake zaune akan daya daga cikin dining tabke ta mike tsaye tana cewa"waye Ke buga mana kofa haka da bazaiyi a hankali ba yanzu wannan yarinyar ce aka sake buga kofar ,kai jamaa gani nan zuwa ta qarasa ta bude tsaye taga umma sai dai kallo daya tai mata ta fahimci bata cikin haiyacinta "Aunty kece da yamman nan amman ya  baki fad'a min dazu da safe  cewar kina Kan hanya  ba ?” sannnu da zuwa nasan agajiye Kike ?umma ta shigo tare da baba gali a bayanta wanda shima duk ilahirin jikinsa a sanyaye yake " bari naje na kawo miki ruwa ta fad’a tare da juyawa da sauri ta nufi fridge yayinda umma ta samu guri ta zauna .”aunty hasaana ta dawo hannunta rike da cup din ruwa ta mika "Kinsan abinda maryama tayi jiya kuwa ?umma dai ta kar’bi cup din ruwa amman bata kai bakinta ba “yarinyar Ingaya miki bata dawo gidan nan ba sai wajen shabiyun na dare .” umma ta kalleta tare da yin shiru sai dai kana kallonta kasan ranta a bace yake “ ba wani abu nake nufi ba kawai dai bai dace ace kamarta yarinyar mace tana kaiwa dare a waje ba “ zaka iya sheidawar wanda kake tare dashi kema kuma kinsani maryama bazata ta'ba aikata wani abu da zai zubarwa ahlinta mutunci ba dan haka ki fadi alkhairi ko Kiyi shiru domin kema uwa ce kuma duk uwa ta gari fatan alkhairi take wa yayanta dama wadan da ba nata ba .”umma ta kawo qarshen zance .” "Allah ya kyauta to ya kika bari yanuwa acan ijesha fatan kin barosu lafiya ?Kafin ta bata amsa baba gali yace "Aunty ki fahimceni dan Allah ?fahimtar me zan maka gali tun yaushe ma abubuwa suka dawo haka bansani ba, yanzu banda naje kamfanin da kenan bazan san halin da kamfani yake ciki ba ?” ”wannan karon fa bazan fahimci komai ba kuma zan iya daukar duk matakin daya dace wai ma duk me haka yake nufi ?wannan ai cin amana ne qarara kuma komai yazo karshe domin kuwa zan tsaida duk wani zalinci da aka dade ana yi " "aunty ! Aunty hasana ta kira sunanta tana duban baba gali dake tsaye cikin matukar tashin hankali "yaya meke faruwa ne ?”me naji aunty tana fad'a ?"kar dai kai ne duk ka aikata hakan ?muryarsa na rawa  ya soma mgn "dan girman allah aunty ki yafe min nasan nayi kuskure amman dan allah ki yafe min ,me ma yasa nayi mata haka ?”ya fad'a yana juya bayansa tare da dafe goshinsa ,"duk qoqarin da take akanmu me yasa zan mata haka ? wallahi ba wai na dauki lokaci ina yin haka bane ,wannan shine karo na farko kuma in sha allahu nayi miki alkwarin bazan sake aikata makamancin haka ba, dan allah ki yafe min aunty ina neman yafi.." "zan yafe maka ne kawai idan na tsaida kai daga abinda kakeyi wanda shi zai sa ka fahimci abinda ka dade kana yi ,ka kuwa san nawa aka nema aka rasa akamfani?"gabdaya kana neman ka karyar mana da busines koma nace ka gama lalata komai ,wallahi ina mamaki ace wai kaine da kanka ka aikata haka wannna abun kunya da ne yayi kama ."? Aunty hasana ta kallesa a matukar rude "da gaske duk abinda Aunty ta fad'a yaya ka aikata hakan?ya gyada mata mai alamun eh "to  gsky koni bana bayan abinda ka aikata ka cutar da Aunty gskiya" ta fda tana kukan karya " duk abinda take mana itace komai namu fa tana kokarin kula damu amman me yasa zakayi haka? me yasa ka cutar daita ? Aunty Aunty!! ta fad'a cikin rawar murya"kar ma ki bata bakinki dan bazan janye kudirina akan ba". " dan allah aunty ki bashi wata damar bazai sake ba nayi imani bazai sake ba yanzu idan kika tsaidashi aiki dame zai dinga kula da iyalinsa dan allah ki duba yanuwantaka ki yafe ma.."bafa zan cigaba da yafe masa  yana cigaba da cin amanata ba hasana kawai dan ya kasance danuwa sai ya dinga abinda bai dace ba ,"wannan shine karo na karshe da zan sake kuskuren maidashi matsayinsa "tana gama fadar haka ta mike ta shige dakinta ." shiru sukai gabadaya cikin tsananin tashin hankali kafin ahankali aunty hasana ta kalli bayanta"kayi hauka ne yaya ?”me yasa ka bari ta fahimci wani abu ?”yanzu me kake tunanin zai faru ?”Kiyi shiru ki barni naji da abinda nake ji na rigada nayi kuskure bani da kuma abinda zanyi kowa nayi kuskure ko ba haka ba ?yanzu yadda zan samu ta sauko kawai zanyi dan bazan ta'ba yarda da hukuncinta ba idan ba haka ba sai dai afito araba gadon sadam kowa ya kama gabansa karshenta ma na mallaki kamfani tunda ni nmj ne cike da tsoro Aunty hsssna take kallonsa har sanda ya juya ya fita daga parlour'n ." Shiru baba qarami yayi zaune a parlour'nsa sanye da jallabiya fari sol yana tunanin abinda ya faru jiya gabadaya maganganun ATA yana sake zurfafa tunaninsa har sanda matarsa ta qaraso rike da cup din tea ta zauna kusa dashi "ba dai kana nan har yanzu kana tunanin abinda ya faru jiya ba ?ya juyo ya kalleta bazaki fahimci irin zafin da nake ji acikin zuciyata ba “wai dan damuwa na yana son ya zama tamkar ma Kiyi a wurina wannan abu na min ciwo matuka shi sam bazaa fad'a masa magana yayi aiki dashi ba ban san ina zulai ta samo wannan yaron ba  idan ance ga abinda zaiyi shi kuma yace ga abinda yake so shi sam baa isa dashi ba  . yaro kamar wanj sheidan gashi uwarsa bata ganin laifinsa "karka fadi haka ta mika masa cup din tea data shigo masa dashi "tabbas Adam bai kyauta ba kuma yana da taurin kai amman kuma zulai na kokari akan taga ya sauka akan wannan tsarin nasa wallahi ko jiya ba qaramin bude masa wuta tayi ba kuma bata goyi bayansa ba akan abinda yayi amman kasan wannann yaron yasan Kan business sosai “nasan haka “. “Kasan haka amman me yasa kake jin haushinsa akan komai ?”to shi me bazai tsaya akan tsarinmu ba? abinda yake yi ba daidai bane cin amana ne "duk fa abinda kake tunani akansa ba haka bane kuna son cigaba kamfani Adam ma haka koma nace yafi ku kuma nasan komai yayi yayi dan cigaba kamfani ne matsalar dai ta sultan ce ya kamata ka fahimci haka dan ni bana bayan karya ,Eh na yarda da haka amman shi wannan business din baya bukatar mutun yayisa shi kadai tunda ba haka aka fara ba tun mahaifinsa na raye komai tare akeyi kuma yasan da haka me yasa zai dawo daga baya yayi haka dole nasan yayi haka ne da wata manufa sanin manufar ya rage mana kada yayi abinda yayanmu zasu shiga damuwa ".ya kamata kasan wani abu Adam bazai ta'ba barin wani mummunar abu ya same kamfani ba “Ke yanzu kina ganin abinda yayi daidai ne ?” “Aa ni bance haka ba san nasan kuskure ne yayi business din cikin sirri batare da sanin kowa ba hakan ya sabawa dokar kmafani amman kai kuma kayi over react jiya sai mahaifiyarsa ta dauka saboda danka kayi haka, amman fa kasani Adam ya sadaukar da komai nashi dan yaga kamfaninan ya tsaya da kafafunsa kuma kai kasani nasani dan saboda muni ne gbdy yake yin haka ,da dan ta sauran ne da yanzu babu wannan kamfanin kawai dai ni nasan bazai yi komai ba kuma bashi da wata manufa akan haka kamata yayi ka zaunar dashi kayi masa bayani yadda kake son ya dinga tafiyar da komai ,yau ko dan daka haifa sai kabi shi a hankali bare dan da ba naka ba, amman kai duk kuskuren da yayi sai kace acikin mutane zaka masa mgn to me yasa shima bazai dinga maka kallon makiyinsa ba ?" “Ina son ka yarda wannan kamfanin ya samu cigaba ne saboda shi idan ma baka yarda a fili ba ka yarda da hakan acikin zuciyarka kuma kowa yasan hakan yau da zai cire hannunsa ya tattara hankalinsa akan nashi kamfanin komai zai iya faruwa dan acikin yaran nan babu wanda zai iya da kamfani ka yarda ko karka yarda yana cire hannunsa kowa sai yasha wahala acikin kamfanina nan "yanzu ni me zanyi kenan yaron nan fa ya rigada ya gama rainani ? “abinda zakayi yanzu  idan yayi maka laifi ka zaunar dashi Kmr danka ka fahimtar dashi kagani idan bazai maka biyayya ba, kayi kuma tunanin abinda na fad'a, kawai ka kasa tsayawa ne ka fahimcesa saboda abinda ya faru .”ka cire son rai idirs adam yaron kirki ne dan da zaayi alfahari dashi ne fiyye da kowa acikin family .” “kuma nagartarsa yasa kake son had’a aurensa da hindu .”da lokacin da yace bai sonta ka hakura da yanzu komai yana tafiya daidai daka tsira da mutuncinka ,sannan diyarmu tana tare damu amman ka dinga biye mata kana karfafa mata gwiwa har tayi yunkurin kashe maryama wanda hakan yasa aka samu damar daura mata laifin da ba nata ba yanzu wa gari ya waya ?”wallahi mu dinga cire son zuciya muna fadawa kanmu gasky ka duba lamarin nuzla da mahaifinta ya biye mata da yanzu an ta’ba daya goma bata gyaru ba amamn kai ka dinga biyewa hindu so hauka ne da zatai yunkurin kashe yar mutane ?”ai duk sharrin daaka bita dashi daidai ne ni na wuce amamn ka zauan kayi nazarin maganata da kyau wannna tashin hankalin babu abinda zai haifar sai qarin kiyayya wallahi sam bakayi wa mahaifin adam adalci ba dan nasa kwaya daya zaka maidashi makiyinka abinda shi bazai ta’ba yi maka ba kenan .”tana gama fadar hk ta juya ta kama gabanta baba qarami yabi bayanta da kallo ” daman ita haka zuciyarta take sam bata goyon bayan karya koda kuwa akan kanta ne kuma tabbas yasan gsky ta fad'a masa sai dai me zai yi yanzu ?” ya cigaba da zama a wajen yana tunani maganganunta." Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 27 Gabad'ayansu a tsaye suke acikin office dinsu  fuskarsu d'auke da murnar samun nasarar da sukai a jiya inda madam some ta zagayo ta tsaya kusa da maryama  tare da dafa kafad'anta tace "duk wannan cigaba mun samu ne saboda ke . maryama ta saki kyakkyawan murmushi wanda yayi matuqar bayana kyawunta sannan tace " karki ce saboda ni ,nasarar gabadayanmu ce, kuma kowa acikinmu  tayi kokari . "kowance daga cikinmu ta cancacin yabo na mussa man tunda tare mukayi, wannan cigabanmu ne gbdy. ". sukai murmushin jin dadi suna sake yaba mata "amman fa duk da haka kin cancanci a miki ban girma ,kuma kinsan wani abu ?maryama ta girgiza mata kai tana cizan lip's dinta na qasa . "yanzu gbdy a kamfaninmu kece sama da kowa kuma  kece wacce tafi kowa iya tsara zane mai d'aukar hankali you're the best maryama ." "maryama ta sake yin  murmushi batare da tace uffan ba ."sultana dake zaune tunda suka  soma maganar  bata ce komai ba sakamakon jin haushin babu ita ciki presentation din , sai dai aranta  tace "in sha allahu wannan dariyar da kike yi  sai tazame miki damuwa  arayuwarki . Ahankali yusura tayi taku ta nufo inda maryama take tsaye rungume da hannuwanta duka a qirji  tace "ai sani ne bakuyi ba wannan nasarar ba komai bace a wajen maryama ,ai nasara a koda yaushe tana biye daita ,duk abinda tasa gaba sai tayi nasara, ba akan aiki  ba kawai , ko akan karatu  haka take akwaita da kwakwaluwa ko lokacin da muke karatu first class  take d'auka ita din yar baiwa ce "karki manta ni din marainiya ce ta gaskiya tun da na bud'e idanuna na ganni acikin maraicin  kinsani mahaifina ya  rasu tun ina yarinya kakata data rungumi maraicinmu da kyau take nuna mana qauna muraran sai dai itama bamuyi tsawon rayuwa daita ba ta rasu kinga babu yadda zanyi dole na  jajirce nayi karatu "duk da haka maryama ke din yar baiwa ce ,"kunga mu bar mgnr haka muyi aikin dake gabanmu  kafin mr ata ya shigo ya fara rikita mana lissafi ". inji cewar maryama ."gabad'ayansu sukai  dariya tare koma mazauninsu kowacce ta soma aikin dake gabanta .” Alamun kira ne ya shigo wayar maryama  adaidai lokacin da take qoqarin zama ta kai kallonta ga wayar tana duba number dake yawo a screen din wayar "number da ake yawon kiranta dashi ne wanda ta d'auka ko sultan ne sai dai daga baya ta fahimci bashi bane "dan ta nemi numbersa taga ba iri daya bace, ta d'aga kiran tare da yin shiru daga can bangaren ma shiru akayi ana sauke mata numfashi acikin kunnenta dan tana jin sautin saukarsu ahankali ta fara taku ta nufi  kofar fita daga  cikin office din yayinda sultana ta zuba ma bayanta  ido ganin yadda take bada step tana rausaya abun burgewa yarinyar tana da shep na d'aukar hankali ,ba lallai kowani nmj ya ganta ya iya hadiye miyonsa akanta ba".maryama ta numfashi kana ta cire wayar a kunneta ta  duba har lokacin mai shi yana kan layi sai dai babu alamun wannan saukar numfashi muryarta can kasan makoshi tace "hello !sai dai shiru taji babu amsa . "hello wake magana? "ta sake yin mgn still dai shiru ne ya biyo baya kusan second biyar babu alamun zaayi magana  dan haka tayi disconnecting  din kiran ta nufo office  tana tunanin kiranta daakayi  mata kwanakin uku da suka wuce akace mata daga office ne  wai tazo da wuri bayan tazo din kuma taji shiru bata ga kowa ba sai mr ata wanda tayi imani ba muryarsa bane ,to  waye ya kirata ?"waye wannan da yake son dagula mata lissafi ?"ta furta a kasan ranta tare da samun guri ta zauna ta kasa aiwatar da komai tana sake zurfafa tunaninta lallai ya kamata ta nemi  mai wannan number da yake  kiranta taji dalilinsa na kira wayarta yana damun rayuwarta ." Ahankali tai dealing number a qaramar wayarta ta shiga neman layin sai dai ba'a d'aga ba  tana cikin wannan halin mr ATA ya shigo office din yayinda kwayar idanunshi ke kanta sai dai  ganin hankalinta na kan wayarta yasa shi d'auke idanunshi akanta ya soma  mgn a natse  akan  qokarin da sukai jiya  "naji dadi sosai da qoqarinku na jiya na jinjiwa  kokarinku "sir ai ina tunanin maryama ce ta cancanci haka,dan  gsky ta cancanci jinjina har ma da  especially thanks ".inji cewar madam some "ta fad'a tana murmushin farinciki .” asukwane ya kalli inda take zaune inda tayi busy  sosai wajen bincike layin daake damunta dashi a truecaller tana son taga da wani suna akayi registrater layin sai dai wani birkitaccen suna ta gani ."mr ata yayi shiru yana kallonta a tsanake yana nazarinta dan tunda ya shigo ya soma magana ya fahimci bata tare dashi,haka  hankalinta yana wani guri dabam ya cigaba da kallonta kafin a hankali yayi taku biyu ya dawo kusa daita sosai yana kallon cikin wayar dake rike a hannunta still dai bata maida hankalinta garesa ba." abinda yafi tsana kenan daga gareta ta ganshi amman tayi kamar bata gansa ba aranshi yace ko number wa take kira hk "?amman a zahiri muryarsa a kausashe yace "some ke kinfi kowa sani ina bawa wad'an da kad'ai suka d'auki aikinsu da mahimanci ne lokacina,yayinda  ita  wannan macece da bata bawa aikinta mahimanci any way kizo kisame a office akwai ayyukan da zamu yi magana akansu yana gama fadar hk  ya juya ya fice ." Mr ata yana fita office dinsa ya koma ya zauna akan kujera yana juyi  sai dai hankalinsa da nastuwarsa suna gareta ." yayinda ita kuma tayi busy gurin son gano ko waye yake son damun rayuwarta yana kallonta tasa wayarta  ta dafe goshinta  wanda daga gani ta rasa mafuta ne yasa tayi haka  "to me yasa ba'a d'aga  kiran ?"kuma idan ban kira ba bazan san kowaye ya kirani  a akwanakin baya da km daren shekaranjiya har ma da yau din nan lallai ya kamata nasan kowaye daga cikin ma'aikatan kanfanin nan  sosai mr ATA yake son yasan  damuwarta." yana zaune a office dinsa amman kwayar idanunshi na kanta har sanda sultana ta shigo office din tana kiran sunansa wani irin mugun  kallo ya jefa mata wanda yasa tayi saurin cewa”oh sorry sir congratulations sir duk da dai  ni baa sakani ciki presentation ba wanda bansan ni laifin me nayi ba daaba sakani ba “wani irin matsefaffen haushinta yaji ya taso masa tun daga  kahon zuciyarsa har zuwa kan fuskarsa sai dai bai yi magana ba ya cigaba da juyi akan kujera yana sake maida hankalinsa ga sarauniyarsa ." ta sauke naunayen ajiyar zuciya kana ta cigaba da magana tana kallonsa "ko zan iya sanin dalili  da yasa ni baa sakani ba bayan nima maaikaciyar kamfani ce kamar sauran ma'aikatan kamfani ?"irin Kallon da yake mata ne  yasa gabanta ya dinga faduwa "I think  kinzo office dan Kiyi aiki ne ?ta gyad'a masa kanta cike da rauni "okay pls kije kiyi aikinki ."wai dan Allah mai yasa ya Adam kake min hk Kmr ni ba jininka bace ?komai nayi sai ka nuna ni din ba kowa bace agurinka ,kasani wannan ba daidai bane this is not right ya Adam ko dan kaga na damu da kai ?"shiru yayi tare saisaita kanshi “kana yi kamar baka san me nake nufi ba alhalin kasani “ka kuwa san  irin son da nake maka ?"saboda kai na .." "actually get out ". ya fad'a a matukar fusace yana nuna mata hanyar fita da yatsan hannunsa d’aya tare da kiranta da  nonsense."ranta a matukar bace  ta fito da sauri tana goge hawayenta ta wuce maryama tsaye wacce kusan duk  taji wasu daga cikin maganganunta ." Cike da tausayawa maryama  ta kira sunanta har sau biyu sultuna!sultana !!sai dai sultana bata tsaya ba sai ma qarasa wucewa  da sauri tayi ,kai tsaye marayama ta bar abinda take ta juya ta nufi kofar   office dinsa  tana cewa "may I coming sir ?sai daya sauke naunayen ajiyar zuciya jin sautin  muryarta mai sanyi sannan yace "coming !”dan tun safe bai ji muryarta ba sai yanzu ta shigo cikin office din a natse ta tsaya agabansa tana kallonsa a lokacin yana duba wani file dan haka bai dago ya kalleta ba ta cigaba da kallonsa a tsanake “kyau iya kyau ai dole mata su rikice akanka ganin ya shareta kuma tasan halinsa idan zata shekara tsaye matuqar bayi niyyar yin magana ba bazai mata ba  .”dan haka muryarta a sanyaye tace "sir ina son nayi magana da kai ko zan iya ?”shiru yayi batare daya dago ba har ta cire da zai yi magana sannan ta jiyo sautin muryarsa acan kasan makoshi “uhm go and ahead “. “Dan Allah sir me yasa kake yawon yiwa sultana ihu ko hantarrta fiyye da kowa acikin ma’aikatar nan alhalin ita din yaruwarka ce ta jini ?yana jinta amman yaki yin magana sai ma ajiye file din hannunsa yayi ya d’auki wani ya cigaba da dubawa "a zahirin gsky babu kyau abinda kake mata ai ko babu komai ita din jininka ce, kaga koma meye a tskaninku bai dace ka dinga disgata irin haka ba . an ji mu idan ka mana ba wani abu bane kasancewar mu din ba komai bane a wajenka, amman ita kamata yayi ka manta komai idan ma akwai abinda tayi maka ka jata ajikinka  "."ke wacece da zaki min wannan tmbyr ?" shiru tayi tsabar kunyar data mamaye ilahirin sansar jikinta Kmr ta nitse qasa haka taji  ".sai daya  gimtse ya murtuke fuska cikin tsare gira sannan ya sake maimaita mata tambayarsa "wacece ke tukunna  ?"shiru maryama tayi ta kasa cewa komai duk da tasan zai iya aikata abinda yafi haka .” “cikin ni dake waye ya rike past dinsa ya kasa manta komai “?ke da kika kasa manta abinda ya wuce a rayuwarki zakizo kina fadawa mutane  nonsense and rubbish ".yayi mgnr yana tsareta  da tsumammun idanusnhi masu matukar firgitarwa .“cikin ni da ke waye ya rike past disa fad'a min da har zakice na manta komai na jata ajikina ?"zuwa wannan lokacin ranta a matukar bace take kallonsa har ya rufe bakinsa ". "daman kana sane da past dina ne ?tai masa tamabayar zuciyarta na wani irin tsinkewa . yay shiru yana kallonta d'an bashi da amsa da zai bata "koma dai menene zaka iya bata  chance sir saboda soyayya tana bukatar kulawa kuma duk lalacewa kaso mai sonka sannan kayi amfani da damarka dan sultana na matukar sonka ." tana gama fad'ar haka  ta juya har tayi taku biyu ta jiyo  Amon muryarsa cikin yanayi na tashin hankali "wannna shine tunaninki "ta tsaya cak tare da juyowa tana dubansa kafin ahankali  ta qara taku biyu  ta yadda zai iya jinta sosai ". “Bai wai shine tunanina ba, haka ne tana sonka kuma har ta furta hakan a yanzu wanda ni bansan sau adadi nawa tasha furta maka tana sonka ba amman dukkanin alamunta sun nuna .karka ga wai dan kana da kyau da kudi tare da nasaba kanemi ka wulakanta mutumin da ya damu da kai dan so .."are you still arguement with me?ya fad’a hk ta hanyar dakatar daita tayi shiru tana kallonsa taba jin wani irin mummunar fad'uwar gaba mai tsanani ." Tana kallonsa cikin yanayin na jin kai ya mike ya tura kujerar da yake zaune akai baya kad'an ya fara taku zuwa inda take tsaye cikin tsananin tashin hankali taja baya da sauri jikinta na dan kyarma ya sake matsota sosai kamar zai rungumeta ajikinsa har suna iya jiyo bugun zukatansu cikin tsuma da karkarwa maryama  tasa hannuta d'aya ta tokare qirjinsa dashi ji tayi kamar ta daura hannunta a saman  dutse nan da nan ta  soma  furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ,hasbunallahu wani imal wakil acikin zuciyarta.” cikin d'an d'aga murya ya soma magana "ai nasani nasan ke kadai ce zaki iya wannan karfin halin ina fad'a kina fad'a ba .?"jikinta yaji yana rawa a saman qirjinsa ,naunayen ajiyar zuciya ya sauke sannan ya soma ja da baya tare da dauke kwayar idanunshi akanta yana mata gargadi da idanunshi ya koma mazauninsa ya maida hankalinsa kan laptop dinsa muryarsa can kasan makoshi yace "ba laifinki bane   nasan dalilin dayasa kike min haka "me ka fad'a  sir ? I don't know kuma karki qara tamabayata ."yayi maganar yana sake gargadinta da kwayar idanunshi sannan ya sake kai idanunshi ga laptop."karkayiwa mgnr wata fassaran dabam ni dai kawai na baka shawara ne  dan ka gyara ina ma mata zasu kasance irina ?"dan ni bana daga cikin matan da zasu tsaya batawa kansu  lokaci  akan nmj ". “really? ya fad’a tare da dago kanshi yana dubanta  muryar a fusace "ke  da kika kasa manta mutumin daya mutu arayuwarki saboda son da kike masa shine zakice bakya daga cikin matan da suke iya bata lokacinsu akan nmj"? kenan ke din ba mace bace ? ko kuma ke din makaryaciya ."ta bud'e baki zata sake  magana taji sautin muryarsa yace "go ....."mutuwar tsaye tayi,ta saki baki tana dubansa har sanda ya sake cewa "I saida go back to your work." ta juya da sauri ta fara tafiya "kai mr ata mugun mutun ne ,a gaskiya sultana baki yiwa kanki adalci ba ko kuma nace zuciyarki ta cuceki irin wannan mutumin zaki so “? Kwata kwata mutun bai da fahimta  Jifa daga fad'a masa gaskiya ya hau kan mutun  yana qoqarin razana mutun har  yasa hanjin cikina ya fara  hautsenewa ta qarasa  fitowa  tana bugo masa kofar da karfi ." Shi kuwa mr ata  tana fita wani irin dariya ne ya taso masa tun daga kasan zuciyarsa har zuwa kan lip's dinsa na kasa a zahiri ma kana iya hango hakan a tattare dashi dan kasa rike dariyar yayi "uhm tana cikin rukunin mata jarumai ,sannan karfin halinta na matukar burgesa most especially dakiya, gata da shegen tsoro amman tana qoqarin gurin dannewa ta fad'a min mgn son ranta lallai ba a banza zuciyata ta rasa sukuni akanta ba, daman kuma an halicceta ne dani ,duk abubuwa da yake mata yana  mata haka ne saboda ya auna gudun zuciyarta akanshi kuma ya gano adadin gudunsa da alamun nan kusa zuciyarta zata makance a soyayyarsa ,shi din kwararren dan kasuwa ne sannnan kuma kwararren mai gane shaukin só né a karon farko aka fad'a soyayyarsa tabbas zai gane duk da cewar tana da jarumta amman kuma akwai burbushin  tsoronsa da qaunarsa acikin kwayar idanunta "marayama kenan rigima zalla ko ina ruwanta da matsalar wata ?ban da rashin sani irin nata ina ita ina bawa wata damar ta so   abinda zata so daga baya ." flaks cup din tea ya d'auka ya kai bakinsa yana kurba ahankali yana kallonta  tana kai kawo "me yasa ma na shiga harkar wannan mutumin taja tsaki tana rike kanta "wallahi yau ya gama bata min rai ta fad'a  a fili tana  furzar da iska mai zafi tana cigaba da sake neman number  "cikin saa aka dauka akace " hello  daga can bangaren "he..hello maryam ta furta cikin rawar murya bai bari tayi mgn ba ya cigaba da nashi mgnr "allah yasa  kece mai wayar nan ina ta kiranki kina tare da saurayinki ko mijinki ne ni dai bansani ba na fad’a miki kin yarda da  wayarki amman baki tsaya ba yanzu ina zanganki na baki wayarki maryama tayi shiru tana jinsa har sanda ya dasa aya ,kawai ta tsinci kanta da ce masa kana ina yanzu?" ta fadi haka ne saboda ta gano wanda ke damunta da kira yace"Ina nan Ikeja ta wajen jara shopping mall "wai muna da d'an nesa dan ina wajen aiki amman da ace daga gidanmu bamu da wani nisa amman ko zaka iya kawo min wayar wajen aikina sai na baka kudin mota har ma da qari ?"okay babu matsala a ina awajen aikinki yake ?."nan take maryama ta fad'a masa  sannan ta koma cikin office tana zance  zuciya.” Bayan awa biyu mr ata ya shigo office din a natse gabadayansu suka natsu suna sauraran bayaninsa  bayani yake masu akan nan da sabon wata  zasu bar wannan kamfani zuwa wani dabam su cigaba da gudanar da aikinsu amman hankalin maryam naga kofar shigowa jira kawai take taga daya daga cikin securities yazo kiranta ,muryarsa a dake ya kira sunanta "maryam!  ta juyo da sauri tana dubansa tare da cewa "sorry sir! ya lumshe idanunshi ya cigaba da masu bayani still dai  ta sake maida hankalinta zuwa ga bakin kofa tana wasa da yatsun hannunta can sai ga d’aya daga cikin security   yace "wacece maryama hussein ? batare daya shigo ba bare yasan ko mr ATA yana gurin " nice !" ta fad'a da sauri ga wani can a waje yana neman ki ,okay na gode ta juya ta kalli mr ATA a tsanake tace "excuse me sir zan dan ga wani a kasa yanzu zan dawo "waye shi ?ya tmby ransa a matukar bace yana tsareta da kwayar idanunshi "wani ne!” ta bashi amsa atakaice "ba zaki koina ba ,ko bakiga abinda muke yi bane?na gani sir amman wannan kiran yana da matukar mahimanci “ta fad'a tare da wuce abunta .yayi  shiru yana binta da wani kallo mai tattare da zallar kishi ma’aikatan dake zaune a gurin babu wanda bai girgiza da abinda maryama tayi ba ." Ayi hakuri dashi Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 28 Ahankali mr ata ya cigaba da kallon  bayanta tana wata  irin shegiyar tafiya mai bugar da zuciya, tafiya ce dake mantar da zuciya duk wani tarin damuwar dake tattare daita sai dai shi a bangarensa hakan bai sa ya daina jin zafi da rad’ad’in abinda tai masa a yanzu ba ,dan wani  irin matsefaffen kishinta da soyayyarta ne ya had’e masa waje d’aya sannan yake bin dukkanin sansar jikinsa ”wai excuse me sir zan d’an ga wani a kasa yanzu zan dawo " maganarta ta dinga masa yawo acikin kwakwaluwarsa “waye shi din da zataje ta gani ?ya sake tmby kanshi,kamarshi za’a yiwa haka ?”tun sanda ma’aikata suka fara zama qarqashin ikon mahaifinsa har zuwa kanshi babu wani mahaluki daya ta’ba masa abinda maryama take masa a matsayinta na maaikaciya dan a ajiye batun na soyayyar da yake mata gefe tunda har yanzu bata ma san yana mutuwar sonta ba “.wani irin yanayin mai zafi ya ziyarci zuciya dama gangar jikinsa, zuciyarsa ke masa zafi sosai wanda a zahiri kallo d’aya zaka masa ka fahimci halin damuwar da yake ciki yayinda zuciyar madam some ke cike  da matsanancin tsoro da firgicin abinda zai biyo baya dan yau kam maryama ta tsallake limit dinta dayawa kuma tasan mr ata farin sani bazai ta’ba mata hakurin wannan sakacin nata ba dan matukar kaga yanayinsa yayi haka akan maaikaci tabbas kora ne zai biyo baya idan kuma kayi saa bai koreka ba to ka kwana da shirin zai dakatar da kai aiki na wasu satittika .” “a matukar rikice madam some ta kwallawa mryma kira adaidai lokacin da take qoqarin shiga lift  tace "meye haka maryama maza maza ki .."saurin d'aga ma madam some  hannu yayi yana furzar da numfa shi mai zafi daga bakinsa ,lallai lokacin dakatar da maryama aiki yayi a wannan ma’aikatar.” madam some ta fad’a aranta inda bangaren mr ata shi kam ba wannan ne acikin ranshi ba, zancen zuci yake inda yake ganin ya kamata ya nuna wa maryama menene so ta yadda zatai masa soyayya mai zafin da bazata cigaba da son waninsa ba bare ma ta saurari wani “lallai zai sake nunkaya daita wata duniya wadda ma'abota so da shauki ne  kad’ai suka san zakinta .”ahankali madam some ta soma bashi hakuri "please sir kayi hakuri zan mata magana bazata sake aikata haka ba I don’t why maryam always play with her work ta fad’a cike da tsoro .” wani dogon numfashi ya sake saukewa yana sake jin zafaffar qaunarta da kishinta nabin jinin jikinsa yana mutuwar son maryama kamar ranshi shi kanshi yana mamakin zazzafar soyayyar da yake ma maryama mai tafiyar da dukkanin wani motsin na bugun numfashi, a yayinda kishi da soyayya ke kutimemeniya da mr ata ita kam maryama na cikin lift tana Allah Allah ta sauka ta amshi wayar dan wannan ce hanya mafi sauki da zata gane wanene yake son yin wasa da rayuwarta .” A bakin makeken get din ma'aikatan ta samu mutumin tsaye ,ya mika mata wata takarda mai ruwan kasa “sai dai kamar ba fuskarki na gani ba alokacin da kika yarda da wayar ba ?”eh bani bace yar’uwata ce ta fad’a haka ne dan kar ya fahimci wani abu .”kai gsky wannan yar’uwartaki bata da natsuwa inata kiranta amman sam taki tsayawa ta saurareni tana ta faman zubawa mijinta ko saurayin ta ne bansani ba bala’i tare jan hannunsa . mryma tayi shiru tana saurarensa tare da nazarin maganar sa .kuma at the same time tana danna gefen wayar . hoton fuskar budurwar da tazo gidansu da suna taaziya wacce har ta bukaci takardun project din da sukai da yaya sadam ce taga ya bayyana a screen din wayar ,nan take gabanta ya fadi dan haka ta tsinci kanta da cewa  "ya mutumin da ka gasu tare yake  "uhm dogo ne sosai sai dai baki ne yana da suma akansa kad’an.”yana da dogon hanci ?maryama ta tamvayesa “no gsky banga fuskarsa ba bayansa na hango amman dai naji yarinyar ta kirasa da wani suna ban dai rike sunan ba gsky "ko sadam kaji tace ?gsky bazan iya tunawa ba ,sauri nake madam dan akwai inda zani .” Maryama ta ciro kudin mota datai masa alkwari har ma da qari ta bashi ya wuce ita kuma ta juya zuwa ciki ,wanda zuwa lokacin tuni sun gama meting wasu daga cikin maakatan sun dukufa aiki .”ta zauna shiru tana tunani ,kira ne ya shigo wayar da mutumin ya kawo mata yanzu gabanta na fad’uwa ta d’aga batare da tayi magana ba "hello hello!! muryar namiji taji muryarta a hankali tace “hello da wa nake magana ?”daga can bangaren akayi shiru ,can kuma aka kashe wayar ."maryama tayi shiru tana tunanin muryar da taji a yanzu dan haka gbdy kusan yinin ranar mryma kasa samun natsuwar zuciya tayi bare tayi aikinta.” cike da tsinkewar zuciya ta maida wayar cikin takarda da take ta bud’e wata durowa ta ajiye takarda ta koma ta zauna tana tunanin me yasa akayi amfani da layin anifa wajen kirata kuma aka ce tazo aiki da wuri ?”wannan amsar take nema kuma lallai babu inda zata samu wannan amsar sai abakin wannan budurwar data kira kanta da anifa “ a ina zanganta?” ta ina ma zan fara nemanta ."ta jerawa kanta tambayoyin da bata da amsa sai abakin anifa ." Madam some ce a tsaye kusa da mr ata hannunta rike da fine mr ATA yana mata bayani abinda zatai byn ya gama yace  kin fahimceni tace "yes sir!”tana sake bashi hakuri akan abinda maryama tayi tare da bashi tabbacin zata daina bazata sake ba mr ata ya bar abinda yake tare da tsura mata ido kawai yana nazarinta a fahimtarsa itama tana qaunar maryama kuma bata son ta bar aiki a qarqashinsu numfashi ya furzar yace “by the way ban san abinda ke damunta ba amman ko kinsan abinda ke damun maryam yau ?”gsky bansani ba sir ko na tmbyeta ne ?no bance kiyi ba kije ki cigaba da aikinki .”ta juya ta fita cike da murna ganin har ya sauko da alamun mryma ta kuma takar sa’a a zuciyar mr ata tun gashi ma bata laifin datai masa yake ba ,damuwarta yake da bukatar sani .”shiru maryama tayi akan kujera ta had’e hannuwanta biyu guri daya ta dafe habarta dashi tai zurfi cikin tunani .” Mr ata ya d’an waigo a hankali ya kalleta zaune shiru ya d’auke kwayar idanunshi akanta yana lumshewa yana jin duk babu dadi aransa yana nan tsaye har sanda madam some ta sake shigowa office dinsa da file biyu ta bude tana nuna masa inda zai saka hannu byn ya gama ya kira sunanta “some !”ta amsa masa da yes sir “ko kin tambayeta  ?what sir?” yayi shiru yana jin fad’uwar gaba “what should I  ask her ?”ta sake tambayarsa dan ita ta manta maganar da sukai dazu "maryama !"A'a ai kace kar na tambayeta “yes haka nace ba wai dan nasan damuwarta bane Aa kar damuwarta ya shafi business dina ne wad’an can kaya ki bari a had’asu da guri d’aya sannna idan kin fita kicewa maryama ta shigo tasameni yanzu “okay sir !” ta fad'a tana juyawa ."madam some ta tsaya akan maryama tare da kiran sunanta “maryama!” ta dago a firgice tana mikewa tsaye cike da girmamawa tana cewa” yes ma “. “munyi meeting d’azu amman na lura gabadaya hanakalin ki baya tare da sir amman bari na tura miki duk abinda muka tautauna akai “okay ma na gode"meke damunki maryama?” idan akwai wani abu da yake damunki ki fad’a min”? shiru tayi kafin ahankali tace “ babu komai ma iam completely oright ma “okay ki samu wani abu ki dan ci sannan ki maida hankalinki akan aiki "okay ma thank you so much ma ".sai abu na gaba sir yana bukatar ganinki okay ma .”madam some ta nufi kofar kasa aiwatar da komai tayi ta mike ta fita zuwa office dinsa sai data sauke numfashi sannan tace “sir may I coming ?”coming !” ta shigo yana zaune akan daya daga cikin kujerun office yana daddana laptop a hankali ta maida kofar ta rufe jiki a sanyaye ta qaraso ta tsaya kusa dashi "sir gani ." “Wani kamfani da muka saba business dasu tun kafin ki fara aiki damu  suna bukatar ganin new design dinmu ko kina da wasu akasa ?yah yah ta fad'a tana gyada masa kai alamun “eh! ,"desings masu matukar daukar hankali kamar masu yanayin  irin wadan da mukai presentation tace “yes sir!”okay zamuje tare dake mu gana dasu yau amman kafin nan bari na nuna miki wasu desing’s din da wani kamfani yake bukata amman shi sai zuwa next week tace “alright sir “.magana kawai take amman kashi 50 na natsuwarta basa garesa .ya mike tsaye ya qarasa kujerar dake fuskantar wanda yake zama tare da laptop ya daura akan table ya ja kujerar ya zauna yana cewa “maryam matso kusa” ta zagayo zuciyarta na rawa dan gsky hankalinta a matukar tashe yake ta tsaya kusa dashi sosai tare da rakwafowa ta daura hannunta daya akan table desing din wondo da Riga na maza ya fara nuna mata sannan ya dauki wani takarda ya bude still yana nuna mata amman ita sam hankalinta baya gurinsa yana can waje tunani ya dauki tsawon lokaci yana mata bayani amman na banza saboda babu kalma daya daya shige cikin brain dinta “ina da tabbacin idan suka ga irin wanda muke dasu zasu so su qara .” dukowa tayi sosai idanunta na kallon wani guri har gefen mayafinta datayi rolling din kanta dashi ya makale ajikin karfen suit din da yake sanye dashi kasancewar akwai manyan stone ajiki “maryama !”ya kira sunanta a harzuke yana rufe laptop dinsa da qarfi "yes! yes sir !! tayi maza ta dawo haiyacinta da sauri zata mike tsaye ta kasa sakamakon mayafinta daya makale ajikinsa "ta soma kokarin cirewa tana bashi hakuri “kayi hakuri sir bansan yaakayi ba sai dai rawar da jikinta yake yasa ta kasa cirewa dan haka ya soma kokarin ya cire itama tana qoqarin ta cire duk ta rude sai hakuri take bashi "maryam !”ya sake kirata a tsawace “kin dameni da ban hakuri ki bari na cire tunda kin kasa cirewa ya fad’a tare hadawa da tsintsiyar hannunta ya rike yayinda idanunsu ya tsarke cikin juna yana kallonta cike da tsantsar qaunarta ita kuwa a matukar tsorace take kallonsa .”numfashi ya sake sakamakon jin jikinta da yayi ya dauki zafi ya sake tsareta sosai da idanunshi yana son yasan damuwarta dan tunda ta fara aiki dashi bai ta'ba ganin yanayinta haka ba sai yau .” ta kalli hannunta dake rike cikin nashi tayi sauri ta cire tana shafa tsintsiyar hannuta ta cigaba da tsayuwa tana jiran ya cire mayafinta har ta bude baki zatai magana yayi saurin daga mata dan yatsansa alamun tai masa shiru ,ahankali ya cire da karfi yana furza da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya mike ya tsaya yana fuskartata sosai dan har yana iya jiyo saukar numfashinta "what's the matter ?”nothing sir! ta bashi amsa tana sauke numfashi da kyar saboda kusanci da suka samu sai da yayi mata kallon second goma sannan ya cire idanunshi akanta yana kawar da kanshi gefe tare da zagayowa ya tsaya abayanta yana sauke mata numfashin bakinsa "meye damuwarki ?” shiru tayi qirjinta na bugawa da sauri sauri “ko zaki iya fad'a min damuwarki ?”idan zai yiwu ina son nasani ?.ahankali ta juyo suka fuskanci juna ido cikin ido suke kallon kwayar idanun junansu muryarta a sanyaye tace “sir ai baka bada wannan damar ba ,babu wata damar daka bayar ayi maganar wani abu daya danganci matsalar wani bayan ta aiki?” bance ki tsaya fad'a min wani kaidodin aiki ba ki fad'a min abinda me damunki "?shine abinda nake bukata yanzu .”yayi maganar yana sake motsata.” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 29 Kallonta ya shiga yi tun daga foring head dinta har zuwa d'an  qaramin bakinta kafin ahankali ya kai  yatsan hannunsa kan pink lip's dinta ya  fara shafa wa ahankali ahankali yana kallon cikin kwayar idanunta yana sake maimaita tambayar da yayi mata "maryama fad'a min abinda ke damunki "?cike da jin fad'uwar gaba tace "babu komai sir idan ma akwai karka damu da matsalata na gode sosai da kulawar ka," ta fad'a tana kawar da fuskarta gefe  zuciyarta na bugawa da sauri sauri ,kamo fuskarta yayi ya had'e da tashi yana wurga mata harara mai tattare da zallar qaunarta had'e jan dogon hancinta "tell me maryama i want to know your problem's ".ya fad'a a can qasan makoshisa "babu komai sir duk yadda yaso yasan damuwarta amman taki.  shiru mr ata yayi yana kallon kyakkyawar fuskarta zuciyarsa cike da tsananin tausayinta ya sani da wata acikin ma'aikatansa  yayiwa wannan tamabayr cike da kulawa lallai zata fad'a masa  fiyye da damuwarta amman gata ita ta kasa fad'a masa "ko wani irin zurfin ciki gareta haka ?yayi tambayar acikin ransa. "yasan akwai tarin damuwa atattare daita amman ta kasa fad'a masa abinda ke damunta “ina ma zata fad'a masa damuwarta da babu abinda zai hana bai magance mata ba, dan zuciyarsa bata son ganinta cikin damuwa." Ahankali maryama ta zame jikinta daga nashi tana cewa "na gode sosai sir " babu bukatar ki gode min fatan kin ga desings din dana nuna miki yanzu kuma zamuje mu hadu da wani  abokin business dinmu zuwa anjima “ shiru tayi na second goma kafin ahankali muryarta ta fito. "sir me yasa sai tare dani zaka  bayan akwai tarin ma'aiktan dake bukatar haka ."eh na sani amman dake nayi ra'ayin zuwa any problem?no sir!"ta fad’a cike da jin haushinsa dan tasan yau ma so yake ya ‘bata mata lokaci ya d’an kalleta da gefen idanunsa yaga yadda ta mugun had’e rai nan take yaji zuciyarsa ta damu amman dai yace “ kije ki fara shiri at anytime zan nemeki “. jikin maryama a matukar sanyaye ta juya ta fita ranta bai so fitar da zai yi daita ba ,yabi bayanta da kallo yana tunanin abinda ke damunta”. bayan maryama ta koma office ta bud’e durowar data ajiye wayar anifa ,ta dauko wayar ta zauna rike da wayar tana duba screen din wayar inda taga miss call da yawa amamn babu damar taga sunan masu missed call sakamakon wayar nada security code bata jima da zama ba kira ya shigo wayar da wata number dabam qirjinta na bugawa ta d’aga batare da tayi magana ba .”har kusan second goma wayar na manne a kunnenta jin bazaayi magana ba yasa daga can bangaren akace “hello !” a natse ta motsa lip’s dinta tace “ina ji dawa nake magana ?” still shiru akayi can sai aka katse kiran .” acan bangare kuwa yaya sadam ne ya waiga ya kalli inda nadiya take tsaye ransa duk a ‘bace “na fad’a miki wannan murayar muryar maryama ce yaakayi ma wayarki taje hannunta .” I don’t know my heart !”ni dai nasan na rasa takardar dana saka documents dinka da wayata ,tsaki yaja yana dafe goshinsa da hannuwansa duka “nadiya ta kai hannunta ta dafa kafad’ansa tana cewa “me yasa zaka damu bayan mun san inda zamu ganta “kina nufin muje gareta kenan?”ya fad’a yana d’ago kanshi ya zuba mata idanunshi “ idan bamuje ba har ta bude taga documents dinka kaga ai ka shiga matsala inda wayata ce kad’ai wannna mai sauki ne “ko wayarki kad’ai ba abu ne mai sauki ba “ya fad’a yana sake shiga tashin hankali “wallahi nadiya kin cika care less dayawa just rike takarda ya zame miki aiki “ “Wani irin careless gareni ?nifa banga dalilin da zai sa ka damu kanka dayawa ba .maryama tana da ilimi da fahimta my heart ka fito ka mata magana a zahirinka,ya kamata tasan komai ka saketa ka nemi ta rufa maka asiri muyi rayuwarmu that’s all idan son samu ne ni ba haka bane araina ya cigaba da kallonta atsanake tana magana da d’agawa “yes ni ba haka bane araina banason boye boye arayuwata nafi son komai forwardstret ka saki maryama kawai sannna ka koma gida idan kace baka son maryama akwai wanda zai maka dole ne ?” numfashin ya sauke kawai yana dubanta “ my heart ya kamata ka furta mata saki .” “Kinga mu bar maganr nan haka nadiya nemo mana mafuta lallai ya kamata documents dina da wayarki su dawo garemu “nadiya tayi shiru kawai tana dubansa dan ita a halin yanzu rashin sakin maryama ya zame mata qalubali ga rayuwarta zata só kafin suyi aure ya zamanto babu wata halaka atsakaninsu amman ta rasa dalili da yasa yaki sakinta bayan kullum lallabashi take akan ya saketa “.ya mike zai wuceta tayi saurin riko tafin hannunsa cikin nata cak yaja ya tsaya kafin ahankali ya juyo gbdy ya fuskanceta , cike da matsanancin sonshi ta qara taku biyu ta zube jikinsa muryarta cike da rauni tace “my heart ko ka fara son maryama “?numfashinsa ya hau sauke mata a fuska da wuyanta “ka fad’a min idan ka fara sonta ne ni na hakura na bar mata kai ?” tayi mgn a shagwabe kamar zatai kuka hannuwansa duka ya kai ya zagaye kugunta dashi ,inda nadiya ta sake shige masa sosai tana tado masa da sha’awarsa “kema kinsan ke kad’ai zuciyata take so “amman me yasa ka kasa sakin maryama ni so nake naji ka raba kanka da ….bata qarasa mgnr ba taji saukar lips dinsa akan nata alamun tayi shiru “sau nawa zan fad’a miki bata cikin rayuwata ?ba dai saki kike da bukata nayi mata ba ?”ta gyda masa kai tana mai lumshe masa ido “ki kwantar da hankalinki zanyi “. ai nadiya bata tsaya wata wata ba ta soma sucking din lip’s dinsa ,sun dade suna shan bakin juna kafin ahankali suka tsurawa juna ido “ina sonka my heart. “baki kai ni ba .ni dai nasan nafika sonka.” kanshi ya girgiza mata yana cewa “kowa nashi ya sani amman ina mutuwar sonki nadiya ke kinsan irin abubuwan da nayi facing kafin mu kasance tare gashi sakacinki yana neman sakamu cikin matsala “in sha allahu my heart bazamu shiga matsala ba .” sun dade makale da juna suna tsara yadda zasu bi maryama su amshi abubuwansu a hannunta ,”shiru maryama tayi tsaye tana duba screen din wayar kafin ahankali ta sake maidashi cikin durowa ta ajiye “ko me yasa suke son damun rayuwarta haka ?”ta cigaba da zama shiru tana nazarin muryar da taji yanzu wanda shine karo na uku da taji ,yadda zuciyarta ta kasa yarda cewar yaya sadam dinta bai mutu ba yana raye haka ta kasa yarda cewar wannan muryar ba muryarsa bace zuciyarta ma tafi tsaiduwa akan muryarsa ce .ranar dai kowa ya kalli yanayin maryama yasan babu lafiya kuma sai ya tambayeta amsa d’aya take bayarwa shine babu komai yayinda acan bangaren yaya sadam da nadiya abu na farko da suka fara shine trancking din number wayar nadiya domin su san takaimaiman inda maryama take cikin sauki kuwa suka gane inda take sakama kon wayar na kunne har lokacin.” Maryama ta numfasa daga zaunen da take tana duba agogon hannunta tsaki taja saboda lokacin tashi aiki ya kusa."ahankali ta dafe ha’barta da hannu d’aya ta kalli office din mr ata taga aikinsa kawai yake yana amsa kiran mutane wani tsaki ta sake ja tana cewa “Ko me yasa sai dani zashi ganin abokin kasuwan cinsa byn ga sauran mutane nan ? bayan kamar mituna talatin mutane suka fara watsewa ahankali tana zaune kowa ya wuce har madam some aka barta ita kad’ai zaman jiran mr ata.” Mr ata ya d’an leko yana cewa maryama “kin shirya ? tace ”yes na shirya !”ta furta muryata a raunane jakarta ta d’auka ta rataya kana tayi hanyar shiga lift sai dai duk ranta a ‘bace yake ,bayan ta wuce ya fito cikin sauri inda ya had’u da wani matashin saurayi goye da kayan aiki na spray din gida da office ,fuskarsa rufe da face mask haka ma ilahirin jikinsa sanye da kayan aikinsu mr ata ya tsaidaishi yana cewa" who are you? "Uhm amm spray control ." "wa ya kiraka ? "wani daga cikin maaikatan office dinka ce ta kirani “suna cikin hk maryama ta d’an dawo baya kad’an tana cewa” sir lokaci na tafiya fa "okay.! ya fad'a ya wuce matashin saurayin “. Sadam ya ciro wayarsa ya fara duba tracking number a wayrasa kafin ahankali ya shiga cikin wani office ya fara dube dube can aka kirasa a wayarsa "eh nadiya na samu na shiga office din da tracking ya nuna min nayi sa’a babu kowa aciki amman fa kisa ido sosai idan kinga dawowar maryama kiyi maza ki kirani na fito dan banason muyi face to face daita no matter how zata iya ganeni “.ya fad’a tare da katse kiran yana cigaba da bubbud’e durowas din duk wanda ya bude ya duba sai yaga bai ga abinda ya kawosa ba yayi shiru tsaye yana tunani ko ina ta ajiye wayar da document dinsa yasan dai idan bai ga documents din da wayar nadiya anan ba lallai yana cikin jakarta kenan?” Ya rabbi sadam zai sake koma zuwa gidansu kenan ?”inji cewar zuciyarsa “a’a ka sake duba tracking sosai kafin kasan matakin da zaka dauka ,"yana cikin wannan tunanin sai ga daya daga cikin securities ya qaraso yana cewa” who are you looking for?ya juyo a hankali baka ga alamun kayan aiki ajikina ba spray control ne? amman may yasa sai a wannan lokacin zaka zo? " eh ! wacce ta kirani ne tace nazo by this time saboda mutane sun watse ,"Okay shikenan ka cigaba da aikinka “ thank you “!ya fad'a yana sauke numfashi security ya juya shi kuma ya cigaba da aikinsa ," ahankali motar mr ATA Ke gudu akan titi shi da kansa yake tuki wanda escort dinsa da direbansa sunyi mamaki da duk inda zashi tukashi akeyi amman a wannan lokacin yace duk suyi zamansu .” ahankali ya kalleta tana zaune a gefensa ta kawar da kanta gefen titi tana kallon motocin dake wucewa ya dauke kanshi ya maida Kan titi ya cigaba da murza stearing mota yana tunani taya zai rabata da tunanin wannan matacen mutumin ya dasa nashi tunanin a zuciyarta ,dan dai yayi imani tunaninsa take yi ,ya sake waigowa ya kalleta cikin haka wayarsa ta dauki gara mara sauti ya tsaida motar a gefen titi yana amsa kiran bayn ya gama wayar ya kira sunanta a kasalance "maryama !" "yes sir ! ta amsa batare ta kallesa ba , mutumin da zamu hadu dashi yayi cancelling din haduwarmu wani sanyay yen numfashi ta sauke najin dadi tana godiya ga allah ,zata wuce gida da wuri akan lokacin "bari mu juya zuwa office "taso ta roki alfarmar ya sauketa ko a bakin titi ne ta samu mota da zata qarasa daita gida ,amman babu hali tana magana yanzu zai maida maganar bala'i dan haka ta hakura idan ya sauketa a ma'aikatan ta kama gabanta tana jinsa ya juya ya dauki hanyar komawa office.” ahankali yaya sadam ya cigaba da duba document din a bangare dabam dabam still bai gani ba to yanzu idan banga wayar da file din ba fa ya kenan ? to kuma idan ya zamo yana jakarta fa ko kuma ta bawa wani ajiya fa ?amman bari na cigaba da dubawa ? "madadin mr ata ya tsaya ta sauka a bakin ma'aikatan kai tsaye ya shige ciki daita a haraban kamfani yayi parking ya bude ya fito ya zagaya bangaren da take zaune yana kiran sunanta "maryam.”! alokacin tana daf da qarasa fitowa ta tsaya tare da rungume hannuwanta a qirjinta "yanzu tunda anyi cancelling aikinmu me ya kamata muyi "?me ya kamata muyi kuma ? ta maimaita abinda ya fad'a acikin ranta amman a zahiri kam tayi shiru ta rasa amsar da zata bashi ” ko zamuje office ki had’a min coffe na sha ? “coffe kuma ”! ta furta a fili tana yatsina fuska "eh ko bazakiyi ba ?" “sorry sir am not in the mood" ta fad’a kamar zatai kuka "meke damunki ?”nayi nayi ki fad'a min abinda Ke damunki ko zaki rage jin damuwar dake damun zuciyarki kinki ,"sir ko zaka fad'a min kai ma dalilinka na “wad’an nan tambayoyin “damuwa da abinda ke damuna ? meye matsalata ?ta tambayesa a zafafe tana juya masa baya " wai ma dole ne sai ka tmbyeni abinda ke damuna da matsalata ."?ta fad’a muryarta na rawa .” "Bana son jin damuwar kowa kema bansan dalilin da yasa nake son sanin damuwarki ba ,ya tsinci kanshi da fad’a mata haka “ya d’an lashi lips dinsa na kasa kad’an kana ya cigaba da magana “me ma kike tunani akaina dan na tmbyeki damuwarki ? " dole nayi tunanin wani abu ,dan kaine da kanka kace baka bukatar jin matsalar kowa da damuwar kowa kuma kowa yasan wannan yana daga cikin dokokin aikinka to me ysa zakayi ta tambayata akan abinda ya shafi rayuwata ?"dan allah ka barni naji da abinda ke da...."bansan me yasa na tmbyeki ba bare ki samu damar fad'a min rubbish and nonsense ya katseta ta hanyar fadar hk yana fidda numfashi sama sama "me yasa ka tmbyeni to ?”me ma yasa kamin mgn bare har na fad'a maka rubbish and nonsense“ "yadda kaima baka bukatar a shiga rayuwarka nima haka nake bana bukatar ana shiga rayuwata kawai kana son qarawa mutun damuwa akan wanda yake ciki .ta fad'a tana jan tsaki zata wuce taji ta makale ajikin mutun , tayi tayi ta motsa ta kasa sakamakon gefen rigarta daya makale da murfin mota "me kake kokarin yi sir ?me yasa ka rike min riga "what.”? ya furta a razane yana dubanta "naga alamun kana son wuce gona da iri daga ta’ba min jiki yanzu kuma ka dawo rike min riga ko ance maka ni din rin wadan nan mata ne dake banzatar da kansu a gurinka ? . "ni kike fad’awa haka ?kenan wannan tunanin Kike yi akaina ?okay tunda tunaninki kenan zan san abun yi “ nan take jikinta yayi sanyi tsoro ya kamata yanzu idan ya fusata ya turata wani guri acikin ma'aikatan yayi reping din fa ?nan take wani tsoron ya sake mamayeta ,ta juyo ahankali idanunta ya sauka akan gefen rigarta dake makale ya hade da murfin mota an rufe yayinda mr ATA ke tsaye yana faman fitar da hucin numfashi "ganin ba rike mata riga yayi ba yasa ta shiga tashin hankali mai tsanani muryarta na rawa ta soma bashi hakuri "am very sorry sir karka yi fushi dani dan allah dan har jijiyon kansa sun tashi sunyi rudu rudu saboda bacin rai "idan zakiyi irin wannan hauka ki fara tunani ,ni ba irin wadan mazan bane nonsense kawai ya fad’a yana wuceta "am sorry sir!” me yasa na fad'a masa son raina batare da nayi tunani ba ? Sam sam bai kamata na fad'a masa haka ba tunda babu wanda ya ta'ba fadar wani mugun abu akansa kowa kaji yayi magana akansa sai dai ace shi din miskiline mai kamewa baya shiga harkar mata "dan allah sir kayi hakuri madadin ta wuce gida kamar yadda taso sai ta tsinci kanta da biyosa tana sake bashi hakuri .” a can kuwa office sake cigaba da dube dube yaya sadam keyi har ya samu nasarar bude durowar qarshen wanda yafi kowa ne wahalar budewa ya shiga duddubawa yana daga wasu file ,duk file din daya gani sai ya bude cikin haka yaci karo da wayar nadiya ya sauke naunayen ajiyar zuciya yana cewa allah na gode maka dan zaman wayar nan a hannun Maryama zai iya zama matsala a rayuwarsu.”nadiya wacce Ke duba masa waje tana duba masa dawowar maryama taga dawowarsu ita da maryama dan haka cikin tsananin tashin hankali tace "me ya tsaya yi ne haka idan bai ga wayar da file din ba ya fito mana mu wuce kar akama mu, bari nayi sauri na samesa idan bai gani ba mu wuce kawai ."ta shigo da sauri rufe da fuskarta alokacin sadam yana shirin fitowa "idan baka ga file din da wayar ba kazo mu wuce mana me yasa kake bata lokaci ?" Me yasa kika biyoni Ke da nace ki jirani a waje ga waya nagani tasa hannu ta amshi wayar "gsky kayi kokari ina file ?”shi nake kan nema dan shine damuwata amman duk na duba koina ban gani ba.." sautin muryar mr ATA ne ya katsesu da sauri nadiya wacce ta shigo yanzu ta tsugunna ta boye akarkashin table tana sauke numfashi ,shi km yaya sadam da ke tsaye da kayan aikin spray control ya soma kokarin fita daf da zai wuce mr ATA yaji sautin muryarsa"wait!yaya sadam tsaya cak gabansa na luguden bugu dan baya son su had’u da maryama dan kallo d’aya zata masa taganeshi mr ata ya tsaya yana dubansa "are you done?yes sir !” na gama ina sauri ne zani aiki wani guri "okay zaa tura maka kudin aikinka daga asusun kafaninmu zuwa naku “okay sir ya wuce da sauri ya bar nadiya akarkashin table ." Ganin da nadiya tayi mr ata ya zauna ta fito da sauri ta soma tafiya tana waigen bayanta yayinda maryama Ke tafiya tana magana da zuciyarta kamar yadda tasa ba , daf da nadiya zata fita daga cikin office din ita kuma maryama na qoqarin shiga office din suka ci karo da juna cikin tsarkewar murya maryama ta furta "am sorry !nadiya batai magana ba ta sake rike mayafin data rufe fuskarta dashi gam "excuse me who are you?kina aikina a AGC company ne?”ko kuma kina bukatar wani abu ne ?Shiru nadiya tayi tana qoqarin guduwa .”shi kuwa mr ATA daga inda yake zaune acikin office dinsa ya hangosu tsaye ya tsura masu idanunshi yana kallon dawa maryama take magana ?haka jikin maryama ya bata ta bud’e fuskarta matar taga ko wacece ai kuwa maryama tayi taku biyu tasa hannu zata zame mayafin da nadiya ta rufe fuskarta dashi nan take nadiya tasa hannuwanta duka ta tura maryama da iyakar karfinta maryama ta tafi luuuuu ta fad'a Kan durowar karfe nan take hannunta ya bugu da gefen karfen nan da nan sai jini ya balle "ouch ta saki qara mai sauti sannan ta matso da sauri ta rike hannun nadiya dake rike da kofar shigowa tana qoqarin zare hannunta maryam ta sake damkewa nan suka shiga kokuwa da juna ,har maryama ta samu ta mike tana qoqarin ta zame hannun nadiya ta dake damke da mayafin fuskarta inda wayar dake rike da hannun nadiya ya fadi kasa maryama tabi wayar da kallon mamaki “ai wayar da’akawo mata ne dazu da safe .” Nadiya ta tsugunna da sauri ta dauka tana mikewa mayafin fuskarta ya zame kafin ta rufe fuskarta tunin maryama tagan fuskarta ,a matukar rikice ta furta sunanta " anifa ! tana rike hannunta dake tsiyayyar da jini wanda adaidai lokacin mr ATA ya soma qoqarin qarasowa inda suke yana kiran “stop !amman ina idanun maryama sun rufewa babu abinda take furtawa sai sunan anifa ki bani wayar nan bazan sakeki ba sai kin bani wayar nan dan bazan bari ki tafi koina ba batare da kin bani wayar nan ba.” ta qarasa mgnr adaidai lokacin da mrs ATA ya qaraso ya rike hannun maryama yana cewa “meye kikeyi haka ko kinyi hauka ne”?” Ka sakar min hannu karka bari ta gudu a matukar fusace ya zare d’ayan hannunta dake rike da nadiya ya hadasu waje daya wanda hakan ya bawa nadiya damar juyawa da sauri maryama ta juyo ta kalli bayan nadiya tana furta "sir sir sir !!! "dan magana ma yaki fitowa daga cikin bakinta tana kokarin fisxgewa daga hannunsa "ke kina hauka ne baki ga jinin a hannunki ba ?ta girgiza masa kai "tana kallon hanyar da nadiya tabi “zakiyi wasa da lafiyarki ne akan shirmen banza ?" rasa yadda zatai dashi yasa kawai ta fashe masa dan wani rikitaccen kuka mai tsananin cin rai tare da zubewa ajikinsa .hannuwansa duka yasa ya tarairayota ya rungumeta tsam ya hadeta da faffafan qirjinsa .” cikin tsananin tashin hankali ya soma tafiya daita zuwa cikin office dinsa ya zaunar daita akan kujerar hutawarsa ,kuka sosai maryama take tana ciza harshenta da qarfi dan zuciyarta banda zafi alokacin babu abinda take mata “tana son sani me yasa ake kiranta da number anifa “.ya dauki waya ya kira bakin get inda securities suke aiki byn an dauka ya bada umarnin akawo masa hydrogen da cottonwood byn ya gama wayar yayi tsaye rungume da hannun wansa duka a qirjinsa yana dubanta ta kife kanta akan ciyoyinta tana cigaba da kuka wanda babu tantama kuka bakinciki take .”ciza lips dinsa ya dinga yi yana cigaba da kallonta shi a ganinsa gata yayi mata dan idan ya barsu da yarinyar babu tantama maryama zata sha wahala ne domin kuwa yarinyar tafita jiki da shekaru nesa ba kusa ba yana tsaye security ya qaraso bakin kofa yana neman izinin ya fito ya amsa ya juya ya koma cikin office din ya ajiye akan table dinsa sannan ya koma inda take zaune tana kuka .bai mata magana ba ya riko kugunta a hankali ta dago fuskarta shabe shabe da ruwan hawaye ,dayan hannunta da bai da ciwo ya riko zuwa kujerar dake zagaye da table dinsa ya zaunar daita ya kamo hannunta ya daura akan table .” Ahankali ya bude kwalbar ruwan hydrogen ya zuba acikin cottonwood ya daura akan ciwo "asshhh !ta furta tana jin radadin ciwo,” sorry !ya furta ahankali cike da tausayawa yake goge mata, ajikinta ciwon yake amman ya fita jin radadin zafin "kalli yadda jini yaki zuba ki daina wasa da lafiyarki ,idan baki damu da komai ba ya kamata ki damu da lafiyarki domin shine komai arayuwarki ,ganin wannan jinin dake zuba ajikinki yayi matukar d’aga min hankali sosai amman Ke ko ajikinki why maryama ?yayi maganar kamar zaiyi kuka tare da cigaba da goge mata ciwon . kwayar idanunta dake cike da ruwan hawaye ta tsura masa tana kallonsa tana jin wani irin sabon tashin hankali na kusantota .”ahankali ya dago tsumam mun idanunshi ya sanya kwayar idanunshi cikin nata gabanta ne ya shiga luguden bugu kamar yadda nashi ke bugawa da sauri ". “me yasa ka tsaidani sir ?ya sauke numfashi "yace naga anifa amman gashi ban samu damar yimata tarin tambayoyin dake zuciyata ba wallahi da kasan yadda yarinyar nan take da mahimmanci a rayuwata da baka dakatardani ba "culmdown maryama !”ya furta yana cigaba da goge mata jinin ya d’an yagi bandage ya nade mata hannun "babu abinda bazan iya miki ba maryama "ya fad'a yana tsareta da tsumammun idanunshi yayinda hannunsa Ke saman bayan tafin hannunta "zaki iya magana yanzu, fad'a min meye tsakaninki daita "?tayi shiru tana jin zafi mai radadi a hannunta"shirunki ya nuna maryama kice baki da gsky ?ban san yadda zan maka bayani ba dan ba lallai ka fahimceni ba ya lumshe tsumammun idanunshi alamun tayi magana zai fahimceta .” “ina sauraranki maryama ahankali ta motsa lip’s dinta ta soma magana muryarta da shesheka “tun daga ranar farko da anifa tazo gidanmu amatsayin friend din yaya sadam wacce sukai karatu tare sannan suke aiki tare ,tazo ne akan wasu takardun project da suka fara aiki tare dan haka tana bukatar project ko zan taimaka mata muje dakinsa mu duba banyi mata mutsu ba mukaje , na fita na dawo ina shigowa dakin naji Kmr muryar yaya sadam na fita daga cikin wayarta alokacin ,sannan kwanaki can ina zaune ina aiki da daddare aka kirani da number wayarta akace nazo aiki da wurin sannan shekaranjiya har zuwa yau din nan byn nabi didigin layin wani ya dauka yace min tsintar wayar yayi bayan wani lokaci aka kira wayar ina dauka muryar yaya sadam naji sannan daga by naji muryata babu abinda ta boye masa "yanzu ka fahimci yadda rike wannan matar yake da matukar mahimanci a gurina domin ina da tarin tambayoyin da zan mata sannan me yasa zata shigo har cikin office din da nake aiki ta dauki wayarta wallahi bazan ta'ba samun kwanciyar hankali ba muddin bangata ta amsa min tarin tambayoyina ba ta qarasa mgnr tana sake fashewa da kuka ". “kina da matsala maryama ko dai kina imagenation ne taya zakiji muryar wanda ya mutu a waya bayan baya duniya ?"no sir ba imagenation nake ba tabbas wannan muryar dana ji muryar sadam ce ko komai ya kasance mafarki ko imagenation agurina wannan gaskiya ne," ni yanzu taya zan fita cikin wannan tashin hankali yanzu a ina zan sake ganin anifa arayuwata ?shikenan kasa na rasata .” shiru yayi na kusan mintuna talatin dan har ta fidda rai zai yi magana sannan taga ya dago kansa yana kallonta zuciyarsa cike da zallar soyayyarta yasani mutumin daya mutu bazai dawo ba imagination kawai take tunda har lokacin tana cikin gigin mutuwarsa ne numfashi ya sauke sannan cike da tausayawa ya soma motsa lip’s dinsa "maryama ki daina kukan nan zan taimakeki kiganta ,”amman me yasa tun safe nake fama dake ki fad'a min damuwarki kika ki ?” “nasan bazaka fahimceni bane shiyasa "me yasa zakice hk ?”amman ai ni na tamvayeki damuwarki ?” Ta gyad’a masa kai ,ko zan iya tambayarki ?“ta sake gyad’a masa kanta alamun yayi tambayarsa “me yasa kika kasa manta abinda ya faru dake baya ?bazaka fahimci yadda nayi rayuwata bane amman kuma zan iya cewa zaka fahimta ,the situation i have past or the one am going tru at this moment ,my pain’s, my suffering, I don't expect any one can understand me ,and I don't want any one to understand me amman dai nasan ni din yar Adam ce mai numfashi kuma ina yawon addua sir amman nayi facing matsalolin masu tarin yawa arayuwata tun kafin a tsaida maganar aurena da yaya sadam har zuwan sanda ya barni amman kuma duk wannna sai ya zama imagenation ?ko zaka iya fad'a min duk abinda ya faru dani duk imagenation ne ?dan allah ka fad'a min ?”.shiru mr ata yayi batare da yace komai ba yana nazarin maganganunta jin yayi shiru tayi tunanin ko ta ta'ba masa rai ne yasa tace "dan allah ka yafe min akan maganganuna idan kaji babu dadi sir .”still shiru yayi batare da wani dalili ba ina ta fadar maganganu da sam basu dace na fad'a ba na gode sosai da kulawarka sir ta qarasa mgn hawaye na sake turareniya fitowa daga idanunta .” "Is okay maryama ki goge hawayenki zan nemo miki ita , nadiya sunanta ba anifa ba,zan nemo miki a duk inda take acikin fadin duniyar nan saboda na santa "maryama tayi saurin matsowa kusa dashi har gwiwowinta na gugan nashi "ya akayi kasanta ?sosai kuwa nasata ,amman naji kace nadiya sunanta ba anifa ba “?tabbas nadiya sunanta domin ta ta'ba aiki a daya daga cikin companies dina maganar da nake miki ma yanzu haka ta bukaci aiki da kafanina na auduga “amman ni ce min tayi tare sukai aiki da yaya sadam .”Ta yuwu sunyi aiki da sadam din tare bazan san wannan ba dan ta ta’ba aiki a IA company mahaifinta mai kudi ne sosai tru din wani abokin dad dina na d’auketa aiki a byn ,bata dade tana wani aiki damu ba tace zatai tafiya zuwa qasar amercan idan ta dawo zata sake neman aiki to ina ganin dawowarta ne ta sake tura mana sako neman aiki.” Ya qarasa maganar yana mugun tsareta da kwayar idanun shi “maryama fad'a min me yasa kike son tsohon mijinki sosai haka ?tayi shiru qirjinta na bugawa fiyye da kaida ,tell me me zakiyi da mutumin da baya raye ? Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 30 Shiru ne ya ratsa office din ,domin kuwa maryama ta kasa bashi amsar tambayarsa ,yadda ba tace masa komai ba haka shima bai sake cewa komai ba har tsawon mintuna shabiyar yana zaune yana kallonta shiru ko bata fad'a masa ya karanci tunani kala kala take acikin zuciyarta ,har ga Allah bata son yasan komai akan rayuwarta, ba dan komai ba sai dan tsare mutuncinta  amman kuma idan sanin nashi yana cikin taimakon da zai mata ta samu ganin nadiya  bata da option zatayi "maryama !ya kira sunanta da kasalalliyar muryarsa mai tsananin kashe sansar jiki da tsuma zuciyar wanda akayi dominsa"bana maimaita magana d'aya domin kuwa baya daga cikin d'abiata ,amaman akanki kullum sai na aikata haka why ?."still shiru tayi tana nazarin abinda zata fad'a masa wanda zai gamsar dashi "ki amsa min  tamabayata akwai abinda zuciyata take bukatar sani" tana can tunanin abinda zata fad'a masa kawai sai taji ya matso ya dawo daf daita sosai yasa hannunsa d'aya ya sake riko hannunta mai ciwo yana kallo  "karki ga na damu da son sani kiyi tunanin ina yin shishigi ne acikin abinda bai shafeni ba "no sanin dalilin shine kwanciyar hankalina "." "maryama a karo na qarshe ki  fad'a min me yasa kike son tsohon mijinki sosai ?"ya qarasa maganar yana lumshe tsumammun idanunshi "hallaci ne !"ta fad'a hawaye  na zubo mata akan kuncinta, ajiyar zuciya mr ata ya sauke sannan ya bud'e idanunshi sosai akanta yana jin wutar soyayyarta na sake ruruwa acikin zuciyarsa yayinda qaunarta mai zafi ke nacin zuciyarsa, baya qaunar ganin damuwarta bare kuma zubar  hawayenta. ya kai hannunsa d'aya ya ciro hanky acikin gaban aljihunsa mai azababben qamshi ya soma  share mata hawayen dake gangaro wa akan kuncinta, qamshin turarensa mai sanyi  ya cika hancinta ta shaqa ahankali tare da lumshe ido nã second biyu sannan  ta bud'e tana kallonsa  tana jin wani irin yanayi a gabad'aya ilahirin jikinta ."kasa daina kallonsa tayi dan hk gabad'aya tsigar jikinta suka dinga mikewa tsaye ." kallonta ya sake yi a tsanake yana d'an cizan gefen lip's dinsa ahankali ahankali!!""hallaci mahaifiyarsa tayi min tun kafin nazo cikin duniyar nan ,haka shima yaya sadam yayi min hallacin ,kuma hallacin ne  yayi sanadiyyar dasa soyayyarsa mai qarfi acikin zuciyata wanda nake ji muddin ba dashi  ba bazan iya qara rayuwa da ko wani namiji  ba ."saurin runtse idanushi yayi daga tsura ma marayama idanu da yayi zuciyarsa cigaba da bugawa fiyye da kaida ." Ahankali yayi baya kad'an da kujera da yake zaune akai yana jin wani irin tattukin bakinciki mai had'e da zazzafan kishi ,ji yayi gabad'aya ya muzanta a gabanta "ashe rashin furta mata soyayyarsa taimako kansa yayi, kuma shine abinda yafi zama alkhairi atare dashi ,shiyasa a kullum manazarta suke cewa duk mutun mai yawon surutu tabbas wata rana sai yayi nadama ,shi kuma mutun shiru shiru kullum cikin nasara yake sakamakon hangen nesan shi "na sani dukkanin rayuwar da nayi abaya rubutaccen qaddara ne ban isa na canzawa kaina ba cike da faduwar gaba ta fara bashi labarin abinda ya faru daita daga kan masu zuwa neman aurenta har zuwa sanda umma ta yanke hukuncin had'a aurenta da yaya sadam da abinda ya faru dasu akan hanyar dawowarsu daga ogun state ta qare maganr tana zubar da kwalla mai zafi tana jin zafi a qirjinta"nasan umma tana rayuwa ne kawai amamn har ta koma ga allah zuciyarta na d'auke da rad'ad'in rashin tilon d'anta wanda nice silar faruwar haka ." mr ata ya kalleta cike da tsarewa da tausayawa "kin tabbatar a gabanki aka binnesa da ranshi  ?"wasu hawaye ne suka sake biyo kuncinta sakamakon tuno da tashin hankalin ,nan take jikinta ya kama rawa tamkar alokacin alamarin ya faru domin kuwa tashin hankali ne da bazata ta'ba mantashi arayuwarta ." "idan zata manta komai daya faru a past dinta ban da wannan al'amari mai firgici "No !ni ba kuka nace ki min ba "ya fad'a yana dafe kanshi sannan ya sake kai hanky ya goge mata hawaye sai daya tsareta da tsumammun idanunshi sannna ta d'aga masa gira tace "yes a gabana suka haqa rami suka binnesa ta bashi amsa ."ya sauke numfashi yana dora qafarsa d'aya akan nata  batare daya san yayi haka  ba duk da qafarsa  sanye take da safa amamn sai data ji yadda ya sauke wata naunayen ajiyar zuciya wanda tasa hawaye ya gangaro daga idanunta  sannan a can qasan makoshi yace "amamnan maryama idan aka yiwa mutun haka me kike tunanin halin da mutun zai shiga?" ko a minti goma né bare an d'auki sama da kwanaki sannna kuma ke karon kanki kin kasa gane inda abun ya faru "?naunauyen ajiyar zuciya ta sauke kana ta motsa labbanta tace "babu tantama mutun bazai rayu ba ." yayi saurin  matso da kujerar da yake zaune  still tafin qafarsa na saman nata yace "okay anyi haka a gabanki but what are you still waiting "tayi shiru ta kasa cewa komai "mutumin nan baya raye maryama me yasa zaki dinga imagenation dinsa over?" na sani nasan baya raye amman na rasa dalilin da yasa nake jin kamar yana raye "wallahi bana jin daidai arayuwata sakamakon rashinsa atare damu domin kuwa bani kad'ai nayi rashinsa ba hatta yanuwa gabad'aya sunyi kewarsa amamn basu kai ni ba"tsakninki da allah kina jin soyayyarsa ko tausayin mahaifiyrsa ne ke dawainiya da zuciyarki "?kamar yadda na fad'a maka a farko hallacci ne amamn a yanzu ina son shi har ina jin bazan iya rayuwa da wani namiji ba idan bashi ba  I really love him son shi da qaunarsa sun mamayeni ."yayi mata wani irin kallo yana  mai jin zafin mgnarta aransa amman sai ya dane tare da d'auke qafarsa akan nata ya juya tare da janyo laptop dinsa gabansa ya soma da daddana laptop din da qarfi a yadda yake operating din laptop din kasan acikin zafi zuciya yake ,yana daddanawa yana fitar da zazzafan numfashi yana jin wani azababben kishi from know where na shigarsa ." "wato duniya juyi juyi ne yau gareka gobe ga d'an uwarka ,abinda ya baka dariya wata rana shi zai sakaka kuka ,dan girgiza kanshi yayi yana zance zuci wato shi kuma haka qarshen soyyarsa ta zama yana son maso wani ,ina ma mafarkinta ya cigaba da yi da wannan lukutar matseefar da ta samesa .wai kamar shi yau soyayya take kutimememiya dashi haka ?""karkaji komai aranka adam, sannan karka manta ita soyayya allah ne yake sakata acikin zukatan wad'an da yaso ,kuma babu wanda ya isa ya rabata ko kuma ya hana faruwar abinda allah ya had'a kai kanka da kasan haka rayuwar soyayyarka zata zo a qarshe da duk yadda zakayi ka goge shi dakayi amman dake had'in Allah ne  har ma yake jin babu abinda zai iya sawa ya juya mata baya ko kuma ya daina sonta dan  a yadda yake jin  soyayya da qaunar da yake mata babu wani abu a duniyar da zai firgitashi har yaji zai iya hakura daita  to kuma ai ita zuciyarta ta tsundu ma acikin tafkin son wani ?"zuciyarsa tayi saurin tunatar dashi "uhm ai kuwa akwai bala'i dan  kuwa ta  qarfi da qarfafa zai shigar  daita tsundum cikin kogin sonshi har ta manta ta ta'ba son wani a duniya yayinda ita kuma maryama sai goge hawaye take wasu na sake gangarowa muryarsa a tsarke yace  "kiyi hakuri banyi miki wad'an nan tambayoyin dan na 'bata miki rai ba." karka damu sir dan nima banji komai ba"ni dai ina bukatar nadiya ina son nasan wani abu dan  gabadaya a tsorace nake tana bani tsoro matuka bansan me yasa take bibiyar rayuwata ba ." "nima abinda yaketa bani mamaki Kenan ko me yasa zata shigo har office byn ta rufe fuskarta "na samu wayarta  ina ganin akwai abinda yake tare da wayar  mai mahimanci ,ta kira taji muryata kuma tana ganin idan batayi hanzari ba  zan iya sanin wani abu akanta  idan na koma gida dan kwata kwata bana jin dan wayar kawai tazo domin zata iya samun wata wayar kuma tasan bazan tsinci komai da wayar ba tunda a kulle take idan ma nace zanyi flash din wayar dan na bude bazan ga komai ba saboda wayr zata dawo empty akwai dai abinda  ta biyo "okay zanga abinda zanyi akai dan dole na nemo nadiya." " kana ganin zaka  iya nemo min ita ?tunda nace miki zanyi zanyi ne" taya kenan ?tana matukar bukatar aiki damu a yanzu zan tura mata sako mun d'auketa aiki ,zanyi  qoqari na had'uku sannna akwai binciken da zan yi still akanta in sha allahu .matsa war haduwarki daita zai sa kisamu kwnaciyar hankali I wil try my best ya fad'a yana cigaba da aikinsa maryama  ta mike tsaye da kyar tace "na gode sir ni zan wuce gida "."koma ki zauna na gama mu kaiki gida  ."haka ta koma ta zauna jiki a sanyaye dan gara ta jirasa din su kai gida ta sake cewa "na gode sosai."bai kulata ba illa ya cigaba da abinda yake ." Bayan kamar minti shabiyar ya mike ya tattara wayoyinsa ya  nufi hanyar fita yana cewa  "muje ko".mikewa tayi tabi bayansa yana gaba tana biye dashi har suka sauka qasa  yaja ya tsaya tare da zura hannuwansa duka  cikin aljihun wondonsa inda masu tsaronsa suka taso  da sauri duk suka zagayesa cike da girmamawa ,a natse ya ciro hannunsa daya daga aljihunsa ya soma keyarsa sannan ya soma magana cike da kamewa "a ruwa zai kai ni agege so ku zaku iya wucewa ."iyakar abinda ya fad'a kenan dan bai son ya shiga unguwar da jami'an tsaro." tana tsaye tana kallonsa  ya bud'e gidan baya tayi shiru tana jin mummunar faduwar gaba gabad'aya daga securities din bakin get din har na cikin ma'aikatan da masu tsaronsa babu wanda bai yi mamaki ba dan basu ta'ba ganin haka daga garesa ba har gara ma masu tsaronsa zasu iya cewa suna ganin yana yiwa mahaifiyarsa amman wata mace daban wannan ne farko ."ki bar wannan banzar tunanin naki ki  shiga"ya fad'a yana hura hanci jiki a matukar sanyaye ta shiga ta zauna ya maida kofar ya rufe mata sannan ya soma qoqarin zagayawa inda kafin ya qarasa tuni a ruwa ya bud'e masa ya shiga ya zauna yana ware qafafuwansa wanda ya zame masa jiki sannan a ruwa ya shiga mazaunin direba ya tada motar suka nufi get ." Shiru suna  zaune a bayan motan sai driver a ruwa a mazauninshi, haka nan taji hawaye ya ziraro mata a sanda suke  hau babban titi ,  ahankali ta juyar da kanta tana kallon gefen titi tana sheshekan kuka wani dogon tsaki yaja ,tana jinsa  kamar zata juya ta kallesa  sai kuma ta fasa,ta ci gaba da barin kanta a inda yake ya motsa bakinshi kamar zaice wani abu shima sai kuma ya fasa ya ciro d'aya daga cikin wayoyinsa dake qara mara sauti yanayin yadda taji yayi maganar tasan oga amar ne, bisa dukkan alamu maganar mai mahimanci ne "karka damu dole zan nemeka cikin satin nan "eh duk acikin satin zamuje gurinsa in sha allahu to gsky dai ban gama tantacewa ba, tsarin farko zanbi ko kuwa wani tsarin ne amman dai duk abinda ake ciki zan nemeka sukai sallama kana ya dan tsaya yna kallona"wallahi kukan nan yana maseefar kona min rai ."ya fad'a yana sake jan tsaki mutun yayita kuka baya tunanin halin da mutane zasu shiga” yayi maganar acan qasan makoshinsa  ." shiru tayi tana assessing maganarsa, ta juyo a sukwane taga ita yake kallo fuskashi  a hade tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa ."ahankali  ta dauke kanta tare da tsaida hawayenta tana lissafi maganarsa  "wallahi kukan nan yana maseefa kona min rai ,mutun yayita kuka baya tunanin halin da mutane zasu shiga "bata gama tunanin makomar maganarsa ba taji  ya matso kusa daita sosai tare da daura kanshi akan kafad'anta wanda yasa ta sauke naunayen ajiyar zuciya "please maryama ki daina tunanin matacce haka ."numfashi ta sauke  kawai . bata ankara ba taji ya kamo hannunta mara ciwo cikin nashi "ina son ki daina tunaninsa ,ko zaki min wannan alqarin ?"tun kafin tace wani abu ya cigaba "yes I know you  can do it for me "kiyi saboda ni bansan dalili ba maryama bana son ganinki cikin damuwar nan zaki daina tunaninsa " anya  kuwa zata  iya kuwa? Not thinking of yaya sadam dinta bayan a yanzu bata  iya kwana ba tare data yi tunaninsa ba  ? "Kullum sweetheart dina tana fad'a min yawon tunani yana illata zuciyar dan adam ta kallesa a tsanake tana sauke numfashi ". "banason ki illata zuciyarki ko babu komai kina da qarancin shekarun ,kinyi kankatar da zaki jefa rayuwarki cikin over thinking haka .ta sake kallonsa taga har lokacin ita yake kallo  sai dai fuskar nan tashi  a hade take "nasan daga yau zaki daina ko? ya fad'a yana matse yatsun hannunta cikin nashi sai dai ta girgiza  masa kanta ,alamun bazata iya ba, sai ya sake langwabe mata ya dawo  kamar wani abun tausayi  yana murza tafin hannunta cikin nashi .tayi qoqarin zare hannuta ya damke sosai  yace "Please maryama wai mai yasa bakya tausayin kanki ne  ?" yayi mata tambayar yana mata tafiyar tsutsa a tsakiyar hannunta tayi saurin zare hannuna daga nasa tana yarfarwa kamar wadda wuta ta kona saboda wani yanayi da taji ya taso daga hannun nashi  zuwa  cikin nata, cikin kankanin lokaci ya zagaye dukkanin ilahirin jikinta ,cikin sarkewar murya tace "no sir I can't bazan ta'ba dainawa ba yaya sadam fa jinina ne ko babu aure atsananinmu babban yaya ne a wajena .“ina tabbatar maka idan babu baba gali a raye da yaya sadam yana raye shine ma daurin aurena .da mahaifina da mahaifinsa uwa daya uba daya ta yaya kake tunanin  zan iya mantawa da  wannan dangantar?" ahankali  ya lumshe mata tsumammun idanunsa yace "shikenan ba’a bukatar ki daina tunaninsa ki cigaba da tunaninsa idan kina só ma kema kije ki haqa rami ki shiga ki binne kanki “kai a ruwa miko min  kwalin sigari "sigari kuma ?"ta furta a razane baqar maganar daya fad’a bai mata ciwo ba kamar abinda yake qoqarin aikatawa yanxu .a ruwa ya miko masa tare layter ja ya kar’ba  ya bude ya ciro Karan sigari daya ya rike batare daya kai bakinsa ba  duk tana kallonsa yayinda idanunta suka sake ciccikowa da ruwan hawaye ya janyo hannuta mara ciwo ya saka layter ciki "kunna min !"ya fad'a yana miko mata sigarin , zaro idanu tayi  waje tana dubansa cike da matsanancin mamaki .hankalinsa kwnace yayi  mata wannna banzar maganar aiko sai ganin hawaye yayi sharr suna gangaro mata ." numfashi ya sauke sannan ya sake kamo hannunta ya cire layter sa ya kunna sigari  ya fara zuka ahankali ahankali hannu ta kai ta toshe hancinta tana tunanin abun yi ita kam tayi data sanin shiga motarsa mutun kamar mai ajanu sam shi baya son zaman lafiya yanzu daga magana me ya kawo batun ta kunna masa sigari ko shan sigari saboda Allah?"yayinda shi kuma ya kai hannu yana shafa goshinsa zuwa keyarsa .” ahankali ta juyo garesa still hannunta na rufe da hancinta "sir !” ya kalle a d’age da gefen idanunshi “warin abar nan yana damuna "gara ki saba."gara ta saba kuma ?"wannan wace irin banzar magana ce " tayi maganar aranta “zuwa yanzu yaci ace kin fara sabawa da warin sigari "inna ilaihi "ta furta a fili"ita kam ta rasa gane inda maganganunsa suka dosa me yake nufi da hakan kuma?”  tunda ya soma zugar sigarinsa bai kalleta ba sai yanzu da ya wani tsareta da tsumammun idanunshi da suka fara canza kala tare da dage mata  girarsa d'aya yace "tsoro kike ji ne ?" cike da jin haushi ta fixge sigarin a hannunsa ta manna a gefen hannunta mai ciwo "kina hauka ne ?" yayi mgnr a firgice yana cigaba da kallon hannun "kasan illar abinda kake yi kuwa ?muna cikin mota kana sha mana wannan qazantar "ka kuwa ma san yadda nake ji idan naga kana shan wannan abar ?"ta qarasa maganar tana juya masa baya sakamakon kukan daya kwace mata ." ahankali ya kwanto jikinta tare da juyo daita garesa ya sake makale mata ya janyo  hannunta ya tsura ma hannun ido "kalli illar da kika yiwa kanki "?gara wannan rad'ad'in akan zafin sigarin da kake sha a gabana "bai san sanda murmushi ya bayyana akan fuskarsa ba sai dai ya gintse yace "marayam kina da rigima "ai kai ne rigimam me ."tayi maganr a kasan ranta tana zabga masa harara."ni kikewa wannan kallon ?tayi shiru tana qoqarin janye jikinta daga nashi “kince na  kuwa  san yadda kike ji idan ina shan sigari ?kawar da kanta tayi gefe dan bata ma son kallon fuskarsa sai dai ji tayi ya fixgota jikinsa gbdy ta kwanto jikinsa wani irin bugawa zuciyarta tayi ta sauke numfashi tare da tsuke qaramin bakinta tana kallonsa muryarsa can qasan makoshi yace “fada min me kike ji ?"zuciyata na zafi "tayi maganar kmr zatai kuka “amm da ni ina son ki saba daita "akan wani dalili kenan zan saba ?” ni wallahi  bana son warinta yana mugun d'aga min hankali bama warinta ba ni d'an sigari ma banason shi a kusa dani "to ya zakiyi dani  kenan ?"ya fad'a yana hura hucin numfashi da iskar bakinsa ya qarasa maganar adaidai lokacin da a ruwa yayi magana “yalla’bai mun shigo agege “nan yayi directing dinsa inda zasu sannan ya sake janyo hannuta yana kallo inda ta kona kanta .” “Karki sake min abinda kikayi min yanzu kalli kiga har kin kona hannunki mutun sam baya abu da tunani yana magana yana hura mata gurin nan take taji ta daina jin rad’ad’i a wajen batare da ‘bata lokaci ba suka iso unguwarsu maryama a ruwa na gama parking maryama ta dauki jakarta tace masa "goodbye sir " yayi murmushi yace "till we meet tomorrow ".da sauri ta bud’e motar ta fita daga motar tana harhada hanya, but she felt as gangar jikina ce ta fito ta bar zuciyata a cikin motar tayi kokarin calming down din zuciyarta kafin ta karasa gida ahankali ta shigo gidansu kai tsye kamar yadda ta saba da part din umma ta fara tayi knowking har sau biyu taji shiru ta kai hannunta da zumar sake knowking taji kofar ta bude "a she ma kofar a bude take ta fad'a tana tura kofar shiga parlour'n babu kowa sai umma ita kadai zaune tayi shiru tana tunanin “lafiya umma ta zauna shiru haka?” tayi mgnr a kasan ranta kana ta tsaya tana kallon hannuta dake nade da bandage tana tunanin ta fad'a mata abinda ya faru yau a office ko tayi shiru kai bai kamata ba hankalinta zai tashi matuka bayan yanzu hankalinta a kwance yake bari mr ata ya gama bincikesa sai na fada mata idan da bukatar haka ta qaraso ta dafata tana kiran sunanta "umma nah ! .” Umma tayi firgigib ta dawo haiyacinta yace "a'a yaushe kka dawo ban sani ba ?zo ki zauna ki huta kinji diyata ta zagayo daita gabanta ta zaunar daita akan dogon table din dake gabanta tana murmushi "me Ke faruwa ne umma tun jiya na lura bakya cikin farinciki?"meke damunki babu abinda ke damuna kawai dai kaina ke d'an min ciwo umma wannna ba ciwon kai kawai bane akwia abunda ke damunki baki saba boye min komai ba idan kika boye min zanji babu dadi umma dan allah ki fada meke damunki ?nace babu komai  bari na kawo miki abinci kici nasan kin gaji dayawa ".umma karki min karya yanzu Kenan bazaki iya fada min damuwarki ba ?Umma ashe zaki iya boyewa diyarki abinda ke damunki ?dan allah ki fada min meke damunki tayi mgnr Kmr zatai kuka "tabbas akwai abinda ke damuna maryama ,mutane basa da amana maryama .” dana dawo daga ijesha na biya kamfaninmu bread in takaice miki wai dan zaman danayi agida saboda rasuwar sadam ban samu na leka ba idan kika ga barna da gali yayi sai kinyi mamaki nan ta zayyane mata komai da irin matakin data dauka akanshi "tabbas baba yayi kuskure umma daman kuma haka mutane suke kullum cikin Kuskure muke amman kiyi hakuri umma ki bashi wani dama "da wannan damar mutane suke sake kashe mutun kullum ana yi maka ana baka hakuri amman ya zakiyi umma yanuwa ne ki yafe masa umma yanzu wannan matakin da kika dauka akansa idan kika dawo dashi bana tunani zai sake aikata laifin kuma dai kice Kike koyar da na tare dake ,idan mutun yayi maka laifi ka hukunta shi sai kuma ka dawo ka yafe masa “.shike nan na hakura amman saboda ke” maryama ta kwanto jikinta tana murmushin jin dadi tace "na gode sosai umma ina qaunrki .”umma ta shafa gefen fuskata "nima ina sonki maryama "kamar ance ta kalli hannun maryama tace “menene haka a hannunki ?” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 31 Zaune ya’yan ummi suke a bangaren hagu da damanta a babban parlour’nta har maryam, inda aunty shahida ta dubi mami tace “mami kince zaki fad’a mana abinda ya faru jiya tsakanin baba qarami da adamcy amman munji shiru gashi har muna shirin tafiya” ke dai shahida bari ,alamarin adamcy sai addua nan mami ta shiga rat ta’bo masu abinda ya faru a yammacin jiya ,murmushin farinciki ne ya bayyana akan fuskar maryam kasancewar tana mugun qaunar halaiyarsa” she really miss his face “a halin da take ciki zaune babu abinda take muradi da kwadayin gani kamar ta d’aura kwayar idanunta akanshi dan tayi mugun kewar fuskarsa da komai nashi ita fa tana ji aranta dan shi kawai take numfashi acikin duniyar nan ,ita fa duk abinda yake mata bai ta’ba rage digo d’aya acikin soyayyr da take masa ba, hassalima sai qaruwa da soyayyarsa take acikin zuciyarta ,haka kuma duk yanayinsa da abubu wansa da yake ma mutane da wanda yake mata bai ta’ba ‘bata mata ran da taji wai zata iya daina son shi ba. duk abinda yayi ma burgeta yake shiyasa tana jin rashin dadi aranta da ba namiji zata haifa masa ba . dan zata so ta haifa masa yaro mai kama dashi sak da irin halaiyarsa idan ma da hali ya zartashi akomai mami tana gama qarasa mganrta ta mike tsaye tace dasu tana zuwa ta nufi parlour’nta na biyu ta barsu zaune inda nana hauwa’u ta soma nata bayani daki daki“.“nifa ba hayaniyar da’aka yi jiya tafi komai damuna ba kamar fuskar yarinyar nan da’aka yi presentation daita .” “Wallahi idan Kunga yadda yaya ya rungume yarinyar nan ajikinsa cike da tsananin kulawa da soyayya sai abun ya firgitaku .jin haka yasa maryam ta d’ago kanta da sauri gabanta na wani irin fad’uwa da matsanancin qarfi ta tsurawa nana hauwa’u eye’s dinta “runguma kuma !”ta tambayi kanta zuciyarta na wani irin tsinkewa da zafi yayinda har lokacin idanunta kyam akan nana hauwa’u gabad’ayansu suka natsu suna sauraron bayanin nana hauwa’u “wallahi aunty shahida wannan yarinyar da wahala ba yarinyar mafarkin yaya bace, kunsan ni na ta’ba ganin zanen hotonta akan table a parlour’nsa amman sau d’aya ne“.ko yanzu kuka gan yarinyar nan ,matukar kun ta’ba ganin zanenta zaku tabbatar da cewar itace yarinyar mafarkinsa ”na shiga ukuna !maryam ta fad’a acikin ranta hankalinta na tashi “tabbas nima na ta’ba ganin zanen hotonta a tsarka wuyansa amman a yanzu gaskiya na manta yadda kamanin fuskar yarinyar take dan cikin tsananin fushi naga hoton alokacin “maryam ta waiga ta kalli aunty shahida qirjinta na bugawa “kallo d’aya zaka wa maryam ka fahimci hankalinta yayi matuqar tashi da jin wannan mummunar labari gabad’aya annurin fuskarta ya d’auke “kada fa maganar sister ta zamo gaskiya yarinyar mafarkinsa ce ?”ai kuwa idan ya tabbatar itace da tata rayuwarta taza qarshe ina zata saka kanta ?”dame zataji ?”tasan shikenan har abada bazata sake rayuwa dashi ba .”babu ita azahiri ma yaki amsarta amatsayin matarsa ina ga ta bayyana ?.”duk tunaninta a yanzu da hope dinta akan cikin jikinta ne jira kawai take ta haifa masa babyn jikinta taga yadda zai yi raact ,zai cigaba da nuna mata qiyayya ne da babynsa ko kuwa zuciyarsa zata saduda ya kar’bi abinda ta haifa masa sai ga wani sabon tashin hankali ya kunno kai .” “yanzu tunda yarinyar maakaciyarsa ce kamata yayi mu nemeta muganta a zahiri domin tabbatar da gaskiyar da muke nema kafin musan matakin da zamu d’auka akai ai yadda bai bar maryam ta samu natsuwa da kwanciyar hankali ba wallahil azim shima babu shegiyar yarinyar da zai ji dadin zama daita .”suna cikin tautaunawa suka jiyo sallamarsa wanda yayi aciki kuma itace ta katse masu maganar da suke nan take kowacce ta had’eye maganarta cike da tsoro mai tsanani , ahankali ya qaraso cikin parlour’n ya tsaya ,cike da natsuwa yake dubansu fuskarsa a matukar had’e kamar koda yaushe yayinda maryam take dubansa hankalinta na sake tashi “ kawai tunanin yadda zata ga yarinyar take ji take sam ba abu bane mai yuwu ace mafarkinsa ta bayana ,dan bata ta’ba ganin yadda mafarki irin nasa ya zama gaske ba .”yana tsaye yana dubansu cike da zarginsu kira ya shigo cikin daya daga cikin wayoyinsa.ya d’aga yana amsa kiran mami ta dawo parlour’n ta zauna a inda ta tashi tana dubansa a tsanake "Eh muna bada wa !okay zaku iya had’uwa da ahmed zai yi maku qarin bayani akai alright zan maka text din numbersa “. yana gama fadar haka ya katse kiran "ahankali ya motsa lip’s dinsa mami kawai ya gaisar batare daya sake duban sha shin inda yanuwansa suke zaune suna kallonsa ba bare yayi ma har yayi tunanin gaishesu .” zabiba da nana hauwa’u ne suka gaishesa cike da tsoro ,suma kuma bai amsa ba sai faman cin magani yake dan jikinsa ya bashi maganrsa suke abinda suka kasa fahimta ne kenan shi bazai hanasu suyi magana akanshi ba amman ya tsani yaga suna maganrsa agaban wannan yarinyar maryam dan ganinsa wannan raini ne .” Kallonsa kawai suka cigaba da yi fuskarshi babu annuri, kullum fuska kamar wanda yake cin fushi aunty Khadija tayi maganar a qasan makoshinta d’an qaramin tsaki yaja kana ya juya a natse ya nufi step yana taku cike da jin kai da isa suka bisa da kallo kamar su saka kuka dan ‘bacin ran da suka gani a saman fuskarshi yayi mugun d’aga masu hankali “mami ta kallesu d’aya bayan d’aya tace "ya naga duk kunyi wani iri haka ?”wallahi mami bama jin dadin yadda adamcy yake nuna mana ki duba fa kigani mu yayyensa ko kallo bamu ishesa ba ,kannensa kuma sun gaishesa yaki amsawa “inji cewar aunty shahida “bai kyauta ba amman ai wannan ba komai bane acikin halinsa da kuka sani me zai hana ku manta da wannan damuwar ku cigaba tsabgoginku tunda kunsan halinsa dan tunda akayi hatsaniyar nan jiya kafin ya dawo daidai sai an d’an kwana biyu ni kaina akwai magana mai mahimanci da nake son mu tautauna dashi amman na barshi har zuwa nan da kwana biyu ,aunty khadija ta soma magana rai a bace “yanzu mami kina ganin wannan wulakanci nashi ba komai bane ?”gsky mami ke kike ganin ba komai bane amman mu agurimu komai ne danuwan mu ne fa “?kuma shi kad’ai Allah ya bamu namiji amman ace bai d’aukemu abakin komai ba .” "Khadija ki daina cewa haka ya d’aukeku abakin komai mana adamcy fa yana matukar qaunarku duk sanda kuka ga yayi maku haka kuyi masa uzuri ni wacece a wajensa ?”ta tambayesu tana dubansu “nifa na kawosa duniya amman a duk sanda halinsa ya motsa nima yi min yake yanzu ku duba bayan gaisuwa mai ya had’ani dashi ?”amman kuma ya zan masa baa canzawa mutun d’abiarsa da nayi dan haka duk kuyi hakuri idan da sabo mun rigada mun saba da halinsa fatan mu Allah ya canza mana shi inji cewar mami "nima shine abinda na gani tunda halinsa ne mai zai sa mu damu kanmu ni dai idan ba tautaunawarmu yaji ba ai da sauki zabiba ta fad’a tana kallonsu shiru sukayi babu wacce ta sake cewa uffan "maryam kam tunda ta d’aura goshinta akan hannu kujera bata sake d’agowa ba hatta maganar da suke akan ata ta daina fahimtar komai sai hawaye ne ke fito daga cikin kwarnin idanunta suna bin gefen idonta har sanda aunty shahida tai mata magana “maryam tashi mu wuce gida lokaci na tafiya da kyar maryam ta yunkura ta mike tsaye mami da sauran jama’ar dake wajen sukai ta mata sannu “to mami mu zamu wuce gida sai an kwana biyu kuma “to shikenan allah ya tsare haka ma aunty khadija da zabiba sukai mike tare da yiwa mami sallama suka kama gabansu gidan ya saura daga mami sai auta.” ******** Mr ata yana shiga bangarensa takalman qafafunsa kawai ya cire da safa ya fad’a bathroom yayi alwal ya fito ya gabatar da sallahr magarib da isha’i bayan ya idar ya d’aga hannuwansa sama ya soma addua yana mai kaskantar da kanshi a wajen Allah ,allahumma as aluka bi anna lakal hamda laila ailla anta wahdaka lasharika laka ,al mannan ya badi’us-samawati wal ardi, ya hayyu ya qayyum ya zal jalalu wal ikram inni as alukal janna wa auzubika minan nar, Allahu al wahid ,al ahad ,Allahu assamad, wa ilahukum ilahun wahid ,laila a illahuwar rahmanur rahim “. a qarshe ya fad’i bukatarsa a wajen Allah wadan nan sunayen sune sirrin sunayen allah matukar mutun ya iya fadanci da wadan nan sunayen babu abinda zaka roki allah dasu bai baka ba in dai alkhairi ne . dan a yanzu ya gane yayi sakaci sosai arayuwarsa ta baya shiyasa yayita samun matsala .”bayan ya gama adduar ya mike tsaye ya cire kayan jikinsa ya shiga wanka ya dan jima ya fito ya goge jikinsa sannan yabi jikinsa da turaraku masu sanyi kamshi sannan ya sanya vest da boxer ya zauna a tsakiyar katifarsa ahankali ya janyo system dinsa da hannu d’aya ya kunna kai tsaye inda na’urorin sadarwar camerorin saman office dinsa suke ya shiga yayi rewarning ya soma duba abinda ya faru a tsakanin nadia da maryama ba komai yasa yayi haka ba sai dan yana son ya gano wani abu .” Ahankali ya natsu tare da tsurawa screen din laptop din ido ,abinda ya d’aga masa hankali shine mutumin nan mai spray control daya gani tare da nadiya tsaye suna musayar magana har a qarshe ya mika mata wayarta ya fita da sauri ita kuma jin motsinsa yasa ta buya a qarqashin kujera “waye shi din ?”ya tambayi kanshi “yana sake zoomin din fuskarsa mutumin duk yadda yaso yaga fuskarsa ya kasa sakamakon babu inda ya bari a bude dan gabad’aya ilahirin jikinsa a rufe suke haka fuskarsa hatta kwayar idanunshi wani katon glass ne d’an tsiririn hancinsa ne a waje shima bai gama bayyana ba amman dai yasan babu wanda zai kawo masa wannan mutumin sai nadiya lallai shima yana son yasan ko waye shi .kwakwaluwarsa na cikin wannan tunanin mami ta turo kofar bedroom dinsa ta shigo kai tsaye zama tayi a gefensa tare da tsura masa ido “barka da dare sweetheart “barkanmu adamcy ya kake fatan kana lafiya?”lafiya sweetheart"!ya fad’a yana sauke numfashi tare da kashe laptop din gabansa ya rufe ya tsura mata tsumammun idanunshi, sai da mami ta gama nazarinsa tsab sannan tace “mai yasa kake yiwa yan’uwanka haka bayan kasan duk duniya baka da kamarsu suma haka .” “Mai sukace nayi masu sweetheart ?”basu ce ba amman kai a ganinka abinda kayi masu daka shigo daidai ne ?”kallon arziki baka masu bare ka gaishesu kannenka kuma sun gaisheka suna ka wulakantan su .numfashi ya sauke yana shafa sumar kanshi “mami shigowa nayi naji suna zagina “.zagi kuma adamcy ?”ya d’age mata girarsa daya “alamun “eh !”taya zasu zageka adamcy ?”sweetheart ki tambayesu idan ma zagina zasuyi sai su zauna sunayi dani a gaban wannan yarinyar haba sweet heart “mami ta girgiza kai tana cewa “adamcy rigimar duniya ni dai wannan qiyayya taka da maryam allah ya kusan kawo min qarahenta ,aranshi yace “in sha allahu allah bazai kawo qarshensa ba .ta kamo hannunsa cikin nashi kana ta cigaba da magana “yaushe zaka kawo min yarinyar maryama ?”ya kalli mami yana nazarin maganarta kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa yace “maryama kuma ?”ta lumshe masa ido ina son ganinta ka kawo min ita “okay !”ya fad’a atakaice “when zaka kawo min ita “sweetheart may be zuwa next week Insha Allah"Toh Allah ya kaimu next week din sannan sai abu na gaba “ka dinga hakuri da komai adamcy yanzu girma kake yi gashi zaka zama uba "Allah yayi wa rayuwa albarka "Ameen" ya amsa mata yana tsuke fuska baya son tana masa batun cikin yarinyar, mami ta mike tare da shafa sumar kanshi “akawo maka coffe ko tea ?”kowanne ya samu sweetheart “abinci fa ?”dan qaramin tsaki yaja kana ya girgiza mata kai alamun baya bukata , ta fice tana fita ya dawo parlour’n tare da danna wayar yaronsa ahmed ya kira ya kai sau uku bai dauka ba .”ahankali cike da natsuwa mr ata ya ajiye wayar ya kwanta flat akan kujera tare da rungume hannuwansa ya soma tunani maryama .” Dare yayi dare amman maryam ta kasa runtsawa juyi kawai take akan gado a qarshe dai ta yunkura ta tashi ta zauan tare da ruqunqume hannuwanta duka a qirji tana tunani ,sosai tayi zurfi cikin tunani mai zai faru idan har yarinyar ta tabbata gaskiya ne ?”maryam !" taji sautin muryar aunty shahida ta kiran sunanta,da sauri maryam ta maida hankalita zuwa bakin kofar shigowa tana amsawa da raunanniyar murya "meke damunki?”tayi shiru kawai zuciyarta na wani irin harbawa da sauri, aunty shahida tayi taku zuwa inda take zaune ta zauan a gefenta tare da dafata tace fad’a min damuwarki maryam “Allah aunty shahida na kasa bacci labarin d’azu da sister ta gaya mana ya hana zuciyata sukuni daren yayi min tsawo sai nake ganin kamar gari bazai wayewa ba ,zuciyata zafi take haka kwakwaluwata ,na rasa natsuwar komai aunty “kada ki damu kanki da maganar yarinyar nan kinji,sannna ki rabu da adamcy zamuyi miki maganinsa da izinin allah yadda ya dasawa zuciyarki ciwo ya hanaki sukuni da kwanciyar hankali muma zamu dasawa zuciyarsa ciwo domin kuwa ciwon 'ya mace na 'ya maca ne, kina wannan halin na yau lafiya gobe babu amman ya hana zuciyarki hutawa wanda a daidai wannan gabar zaki iya rasa rayuwarki .” Maryam numsafa kawai tana jin wani irin zafi a zuciyarta tare da kai idanunta sama tana kallon dakin d’akin tana sake zurfafa tunaninta “ki daina tunanin maryama ki jajurce da addua domin baki da mataimaki sai Allah “ina addau aunty addua nake amman kullum alamarin sake tsamari yake ni har nagaji da addaur aunty , na rasa me zanyi zuciyata kullum muradinsa take ni bama kaina nake ji ba a halin yanzu abinda ke cikina nake tunanin halin da zata shiga idan tazo duniya “ ta qarasa maganar hawaye na gangaro mata akan kuncinta .”wannan kuma ki qyaleshi ko yaki ko yaso abinda yake cikinki nashi ne kuma jininsa ne idan ya ga dama karya amsa mu dai mun amsa kuma muna so .”sannan duk fushi da zai yi na banza ne zai ma sauko ne ni nasan bazai iya cigaba da fushi da abinda ke cikinki ba sai dai idan bata zo duniya ba " maganar aunty tayi mata dadi ke dai ki dage da addua allah yace zai amsawa bayinsa matukar bai kosa ba ki daina cewa adduar kike kinji shiru baa cewa allah anji shiru maryam ki cigaba da yin addua,allah yana jinki kuma yana ganinki kuma zai amsa miki saboda kina da yakinin allah ya ganmu yasan mu kuma yana jinmu ,bawa zai dade yana addua amman yaji shiru har ma yaji tamkar allah bai amsa ba Aa wani lokacin abun ba alkhairi bane wani lokacin kuma Allah yana jaraba bawansa ne .”maryam tayi qasa da kanta tana amsawa da to aunty na gode in sha allahu zan sake jajurcewa ta fad’a haka a fili sai dai abani zuciyarta ta kasa samun nutsuwa .” Washegarin da misalin qarfe 11 :00 daidai kira ya shigo wayar oga amar alokacin yana zaune a office dinsa ya janyo wayar tare da dubawa ganin wanda ya kiransa ne yasa ya d’aga da hanzari “hello !”daga can bangaren mr ata yace “amar idan kana da time kazo zuwa anjima muje gurin kanin mahaifin maryama shiru oga amar yayi kafin daga baya yace “yanzu kana ganin wannan tsarin da zaka bi daidai ne ?”ko daidai ne ko ba daidai bane ni dai kazo muje kawai “amman jiya jiya nan kace next week ?”na canza shawara .”ya fad’a yana cizan lip’s dinsa na kasa “to shikenna zan zo zuwa anjima yana gama jin abinda ya fad’a ya katse kiran ya cigaba da juyi akan kujera qarfe daya da rabi oga amar ya shigo AGC sai dai bai hau sama ba ya kira mr ata cewar yazo amman zai shiga massalaci yayi sallah “okay nima yanzu nake shirin saukowa .”daga masallaci suka wuce unguwarsu maryama shi da oga amar bayan sun kira baba gali cewar suna son ganinsa suna tafe suna tautaunawa har suka qaraso gidan su maryama lokacin da suka qaraso har baba gali ya gama shinfida ,a bangaren da suke sauke tarbon baki .” Baba gali ya taresu cikin girmamawa yayinda mr ata sai sunkuyar da kai yake alamar nauyi da jin kunyar abinda ke tafe dashi bayan sun zauna baba gali ya mika masu hannu alamar su gaisa sai dai cike da girmamawa suka ki bashi hannu sai dai daga zaune da suke su ka d’an rusuna abinda ya kara daurewa baba gali kansa kenan “to me ya kawo haka manyan mutune haka masu daraja da arziki zasu rusuna masa lallai akwia babban alamarin daya kawo su .”Bayan sun dan zauna jimm, baba gali ya kalli oga amar yace “wallahi ranka ya dade tunda naji wayar ka na kasa samun natsuwa ina ta zullumi da fargabar ko lafiya?Oga amar ya danyi murmushi yace “lafiya qalau baba daman muna son rokon wata alfarma ce a wajenka “ Alfarma ? Wallahi kunfi karfin komai a gurina yallabai. A yanda nake jin labarinku a gari nan ban taba tabbatar wa ba sai da naga zahiri yadda kazo janaizar sadam ka bamu kudi masu tarin yawa sannna kullum cikinn taimakawa mutane dana kasa daku kukeyi jifa kwanakin baya akan maryama tayi aiki a qargashin yalla’bai kudi masu yawa aka bani a ina ake yin haka ai giramanku ya kai kusa ayi ko babu kosisi ku din na daban ne allah dai ya taimakeku .”baba komai baba mubar maganar nan haka abinda ya kawo mu muna neman Alfarmar auren maryama ne a wajenka “baba gali ya dago kanshi da sauri yana dubansu kafin muryarsa a dan rikice yace “maryama kuma ?” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.              Page 32 Ahankali oga amar ya gyad'a masa kai alamun "eh!shiru baba gali yayi zuciyarsa cike da matsanancin mamaki kafin ahankali ya motsa labbansa yace "kada dai in ce kai ne ke son auren maryama  ?"oga amar ya girgiza masa kai yana cewa "a'a bani bane  baba d'an uwana dake zaune agefena ke son maryama da aure kuma yake  son ta zamo uwar 'ya'ya nsa ya qarasa maganar yana nuna masa mr ata dake zaune a gefensa .wani irin tashin hankali baba gali yaji yana shigarsa,yayinda farinciki dake bayyane akan fuskarsa a mintuna data gabata yaji ya d'auke. nan take zuciyar baba gali ta shiga  tsinke wa,lokaci d'aya jikinsa ya kama rawa rawa ya mugun tsurawa mr ata dake zaune shiru idanunshi na kallon had'add'un takalman  dake sanye a qafafawunsa ido cike da tsananin mamaki "Allah mai iko yanzu maryama din ce zata auri mutun kamar wannan shahararren mutun da duniya tasanshi  tasan da zamansa ?" zuba ma mr ata idanu  kawai baba gali yayi yana kallonsa yana jin wani zallar 'bacin rai na ratsashi ,suna cikin tashin hankali shi da matarsa basu fita acikin ba sai ga wani sabon tashin hankali yasan muddin matarsa salma taji wannan labarin sai ta kusan hauka dan duk duniya babu abinda ta tsana kamar maryama da cigabanta .bataki kullum ta ganta cikin damuwa ba ,burinta  taga tozarta ta wulakanta ta rasa mai sonta." oga amar ya gyara zamansa kana ya cigaba da magana a tsanake "alfarmar da muke nema a wajenka itace ka taimaka mana da aurenta acikin kankanin lokaci sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba muna bukatar aurenta ne batare  da saninta da sanin kowa ba saboda wasu dalilai namu  amman idan komai ya daidaita nan da wani lokaci kad'an zamu bayyyana mata komai "baba gali ya d'auke kwayar idanunshi daga kallon mr ata ya maida kan  oga amar, ido cikin ido  suke kallon juna kafin ahankali yace "wannan wani irin aure ne haka  ?taya za'ayi aure haka batare da saninta ko sanin kowa ba ?”kusani maryama nada mahaifiya ,sannan tana da kani,bayan ni kuma  tana da kannen mahaifin kunga wannan bukatar taku  ba abune mai sauki ba abu ne mai matukar wahala gara dai yaje ya  sameta idan sun daidaita kansu shikenan ni ta wajena mai sauki ne amman babu yadda zanyi mata irin wannan auren ta ina ma zan fara aikata haka ?"daman mutane suna min kallon bana qaunata ai a yanzu zasu sake tabbatar da hakan dan nasan duk runtsi duk wuya sai maganar ta fito wata rana ". “kayi hakuri baba ka fahimcemu babu wanda zai sani daga mu biyu din nan sai kai "sam ko d'aya bazan amincewar da haka ba nan gaba ake gudu ku nemi wata alfarmar amman banda wannan ". “wannan alfarmar kawai muke bukata a wajenka wallahi  nan da wani lokaci zamu sanar mata zamu sanar da kowa ,idan ma lokaci yayi tsinke bama  so daga gareku sai ita kad'ai ,haka ma maganar hidima zamu  dauke muku nauyin komai kai ma zamu maka duk abinda kake da bukata ka fad'a min ko ya kai nawa zan mallaka maka ,jin haka yasa baba gali yayi shiru yana nazari yayinda kwakwaluwarsa tayi zurfi cikin tunani abun yi ahankali ya dinga filla filla da maganar amar dan yasan baqaramin alkhairi zai samu ba a wajensu matukar ya amince da buqatarsu amman bazai ta’ba yin haka ba lallai yana buqatar yayi magana da salma sai daya numfasa kana yace "Alhamdulilla na  gode  sosai da wannan mutuntaka  domin a gareni mutuntaka ne sai dai ina kan maganr farko kuje ku daidaita da maryama idan kunyi haka  baku da matsala dani .” ahankali amar ya dinga binsa yana kwadaita masa irin alkhairi da zai samu idan ya amince masu shi kam mr ata tunda oga mar ya soma magana da gali bai tsoma masu baki ba haka zalika bai dago ya kallesu ba sai dai wani irin bugawa zuciyarsa take da qarfin gaske "duk naji maganarka amman ku sani ina da yan uwa mata wadanda suma suna da hakki akan yarinyar nan zan so ka bani lokaci muyi magana dasu sai lokacin mr ata ya dago idanunshi  a natse ya zuba masa tsumammun idanunshi “wato dai zargin da yayi acikin maganganun maryama na ranar farko daya fara kawota gida gaskiya ne akwai wata manakisar da mutanen gidansu suke kulla mata wanda hakan yake da alaqar fasa aurenta da maza ke yi ,kuma a kallon da yake wa baba gali ya fuskanci yana d'aya daga cikin mutanen dake damun rayuwarta ,ba iya hassada suke mata ba har da son rayuwarta ta zamo koma baya “allah sarki maryarsa "ni nasan me nayi going tru arayuwata a yanzu ba aure ko soyayya bane a gabana akwai abubuwan daya kamata nayi kafin aure bare wata aba soyayya .”   " batun  yan’uwanka wannan ba komai bane daga baya  zanmu kasance tare dakai nan gaba sai kayi mana jagora mu  gabatar da kamu a wajensu bayan nan sai  mu  aiko da magabatanmu a sake daura aure a zahiri kowa ya sani amman a yanzu baba karka yi tunanin ko gaggawa fadawa kowa dan bama son kowa ya sani mu bar maganar daga mu sai kai .” baba gali yayi murmushin takaici yana cewa " wallahi bazan iya aikata haka batare dasaninsu ba dan a gaskiya ina tsoron fadawa cikin tashin hankali kada nazo nayi abinda maryama zata zo daga baya ta birkice mun ko mahaifiyarta gara dai kuje  ta amince masa  dan da alamun maryama bazata amince dashi bane yasa yake son aurenta boye"karkayi wannan tunanin dan kai ma kasan babu yadda zaayi maryama taki amincewa dashi kuma ni nayi imani yau adam ya furta yana sonta zata so shi  .”baba yace "nifa wannan duk ba damuwa bace idan dai har ta amince dashi ,bazan duba wani tarin abun duniya da zaa bani ba kawai abinda nake so maryama tazo min da maganarsa "amar tashi muje !” mr ata ya fad'a a zafafe yana mikewa , kai tsaye ya nufi hanyar fita daga d’akin ."ata ka tsaya mana mu gama magana dashi "bazai ta'ba fahimtarka ba ka taso muje kawai yana gama fadar haka ya qarasa ficewa ." Akan hanyarsu ta dawowa oga amar ya kalli ata yace "mai yasa komai kai sai kayi gajen hakuri ?" "kai ma fa kasan wannna al'amari ba abu bane mai saukin samu ,kuma ma ni naji matukar dadi yadda talaucinsa bai sa ya bada auren maryama ta wannna hanyar ba "ba wannna bane acikin zuciyarsa idan zaka kwana kana masa magana akan auren bata lokacinka kawai zakayi ,kai yanzu baka fuskanci duk maganar da yake ba?” kasani ba gaskiyar dake cikin ransa yake fad'a ba auren ne kwatakwata baya da muradin tayi ,ba wai wannna alafarmar ne bazai iya yi ba ,kuma komai zaa bashi bazai yarda ba saboda tsananin bakinciki da hassadar da yake mata .” sosai mr ata ya dinga nusar da shi abubuwa da dama daya dauka acikin maganganun maryama ."to tunda kasan da haka ka fito a zahiri ka mana ka fahimtar daita .”numfashi ya sauke da qarfi "zanyi qoqarin nifa ba wai ina jin shakkarta ko tsoronta bane yasa kaga zanbi ta wannan hanyar ,idan ina son maryama ta amince dani umarni kawai zan bata kuma dolenta ko tana sona ko bata sona ta amince da aurena .”dole zaka mata kenan ?mr ata yayi shiru yana ciza lip’s dinsa ,”kasani baawa mace dole akan aure kai dai kayi iyakar qoqarinka ku fahimci juna .” “Wannan yarinyar bazata fahimceni ba saboda soyayyar wannan mataccen mutumin yayi tasiri acikin zuciyarta sannan kuma akwai abinda nake gudar wa rayuwarta dan ga dukkanin alamun rayuwar datai abaya cike take da tashin hankali da qalubali banason na kawota cikin ahlina ta fuskanci wani tashin hankali , shiyasa nake son nabi komai ahankali kafin na killaceta agidan dan bazan yarda kowa ya takata ba haka zalika itama bazan yarda ta taka min yan’uwana ba ,sannu ahankali suna tautaunawa har suka kawo AGC ."bayan direba yayi parking atare suka fito suka tsaya ajikin mota "bayan kamar minti goma oga amar ya qarasa inda yayi parking din motarsa ya shiga ya wuce shi kuma ya nufi ciki ."maryama nã tsaye da madam some suna magana akan ciwon hannunta mr ata ya qaraso da sauri madam some tayi masa sannu da zuwa ya amsa aciki batare daya kalli inda maryama take ba ya nufi kofar office dinsa yana cewa madam some "kawo min coffee."cike da girmamawa tace "okay sir ta juya ta bar maryama tsaye tana kallon bayansa mutun kullum cikin zafin zuciya kamar bashi ne jiya ya gama narke mata cike da tausayawa ba sai gashi yau ko kallon inda take bai yi ba bare ma ya tambayi lafiyar hannuta taja "tsaki tana duban hannu mai ciwo ." cikin kankanin lokaci madam some ta had'a masa coffe ta nufi office dinsa ta ajiye masa cup din a gabansa tana cewa "ga coffe din sir”.sannan ta ja ta tsaya a gefe guda ya d'ago tsumammun idanunshi ya kalleta yana tsuke bakinsa sannan ya motsa lip's dinsa kamar mai koyon magana yace "zaki iya wucewa ta juya a natse ta fara taku yace" ummm kice maryama tazo nan da 30 minutes "okay sir ta qarasa fita da sauri ."ya kai hannu ya d'auki cup din coffe ya kai bakinsa yana kur’ba ahankali yana lumlumshe tsumammun idanunshi kana yana nazarin abinda ya dace yayi ."mikewa yayi hannunsa rike da cup ya rasa abinda ke masa dadi dan ransa yayi matuqar baci da rashin amincewar baba gali ,sosai kwakwa Luwarsa ta dinga tunanin neman mafuta dan dole yasan abun yi kafin wani yazo yayi masa shishigi da shigar sauri ,ahankali ya soma zagaya office din “adam dan dole ka nemawa kanka mafuta to mai zan yi yanzu ?”mai zanyi?” dole dai idan ina son mallaka r maryama sai na sheida mata kamar yadda baba gali yace ,amman taya zan fuskanceta har na iya fad’a mata ina sonta da aure ?”ka bata umarni kawai kenan nace maryama kisoni ki aureni bisa dolenki ?“No no impossible hkn bai yi ba shiru yayi yayinda ya ajiye cup din hannunsa ya shiga d’aya daga cikin dakun nan dake cikin office dinsa ya zauna akan kujera yana sauke numfashi kamar wanda yayi gudun tsere .” Jikin baba gali a matukar sanyaye ya shiga bangarensa inda zuciyarsa ke wani irin bugawa da qarfi,yayinda aunty salma dake tsaye tace " ba dai har bakin naka sun wuce ba?"ya gyad'a mata kai tare da cewa "sun wuce salam !.”ya fad'a tare da samun guri ya zauna yana jin kanshi na sarawa bai ta'ba jin wani abu na farinciki ya samu maryama wanda ya haddasawa zuciya da gangar jikinsa shiga rudani da tashin hankali ba sai wannan." ganin yanayinsa yasa jikin aunty salma yayi sanyi ,dan haka ta matsoshi tace "wasu irin baki ne suka zo wajenka ?"kuma me ya kawosu ?”dan naga jikinki yayi wani iri ?dafe goshinsa yayi da hannu d'aya yana ciza labbansa yana sake jin tashin hankalinsa na nunkuwa agaresa .aunty salma taje ta kawo masa ruwa mai sanyi ta mika masa "ka sha ko kadan ka ji sanyi kafin ka sheida min meke faruwa dan lallai akwai abinda ke faruwa dan ban ta'ba ganinka haka ba ,dan ko dakatar da kai da umman sadam tayi banga ka shiga damuwa da tashin hankali irin haka ba."bai mata mutsu ba yasa hannu ya karba ruwa mai sanyi ya sha kad'an ya ajiye kofin din a gabansa ita kuma ta zauna kusa dashi "ina jinka bani labari meke faruwa da kai ?"shiru yayi "dan allah ka fad'a min dan shirunka ya fara sakani jin tashin hankali ." numfasawa baba gali yayi kana ya cire hannunsa daga goshinsa ya soma bata labarin halin da yake ciki ,suman zaune aunty salma tayi a wajen kamar wacce aka dasata tsabar tashin hankalin data shiga ai baba gali yana gama labarta mata komai tsoro da matsanancin firgici yaga ya bayyana akan fuskar aunty salma wanda babu tantama yasan na tsananin firgita ne daman kuma yasan zai iya ganin fiyye da haka atattare daita muddin taji ".cike da tsnanin tashin hankali ta fashe da kuka tana cewa "nashiga uku wannnan babban mutumin ne ke son auren maryma "?tabbas salma shine kuma wallahi ga dukkanin alamun mutumin nan yana mutuwar sonta ."wani irin bugawa zuciyar aunty salma tayi ta soma kuka wiwi baba gali ya matso kusa daita yana girgiza mata kanshi alamar kartayi kuka hannunsa yasa ya share mata hawaye kuka take sosai har numfashinta ya soma qoqarin tsayawa tace "to kai me kace masu ?"ajiyar zuciya baba gali ya sauke yace "me kuwa zan ce masu daya wuce ban yarda ba kuma ban amince ba, dan tarin dukiyar da zasu bani bazai rage min radadin bakinciki da nake ji ba . ban barsu sun wuce ba sai dana tabbatar masu bazan masu wannan alfarmar ba,amman ni tsorona kar yaje su daidaita kansu da maryama din.”dan wallahi naga gabad'aya yanayinsa ya sauya alokacin da yayi maganarsa ta qarshe kinga kuma idan yaje ga maryama ta amince bani da uzurin da zan sake basu ." cikin tsananin tsoro aunty salma ta sauke numfashi tana cewa "dan ubanta bata isa ta amince ba wallahi kuma bata isa ta taka wannan matsayin ba,wallahi muddin kaga maryama tayi aure to bana raye acikin duniyar nan , amman muddin ina raye ya'yana ne zasu rigata taka kowani irin matsayi ,kuji min tsinanniyar yarinyar kamar ita kadai ta kawo kan arziki duniya daga wannan ya wuce sai wannan yazo ?”wallahi salma ni kaina na firgita matuka da jin wannan alamarin da mun sani tun farko kin bar malam yahuza ya aureta mun huta da ganin wannan bakinciki .aunty salma ta share hawayenta tana dubansa karka shiga damusa in dai akan wannan matsalar ne ,ka yarda dani zan sa ayi aikin da duk duniya babu wanda ya isa yaga maryama yace yana sonta bare ma ya aureta, shi kuwa wannan mutumin sai ya dawo yana nuna mata zallar qiyayya daga yau bazai sake takowa zuwa wajenka da wannan zance ba ."aunty salma ta fad'a idanuwanta na kan baba gali dan murmushi yayi wanda yafi na kuka ciwo yace" na yarda dake salma, kiyi duk yadda zakiyi ya manta daita, me malamin nan yace miki akan yusif?"bar dan barouban yaron nan shima da kayan takaici sai aiki yayi kamar zai cisa sai kuma ya karkace ko da yake malam yace “bashi da laifi uwarsa ce take tsaye akansa da addua amman mu zuba ido muna zaune zai kawo kanshi” to to shikenan Allah ya taimakemu maganr dai suka cigaba da tautaunawa a tsakninsu ." Cikin nutuwarta ta ko yaushe  ta tsaya a gaban kofar office dinsa sai dai bata hangosa ba bare ta nemi izinin shiga dan haka ta juya ta koma office dinsu inda ta baro madam some tace "madam naje banga mr ata acikin office din ba, may be ko ya sake fita ne "no no !! bai fita ba ,ki shiga ki jirasa zai fiyye miki akan ya ganki anan “maryama bata mata mutsu ba ta sake juyawa ta tura qofar office din ta shiga da siririyar sallama tana  hadiye wani yawu sannan  tana gogarin daidaita numfashinta da nutsuwarta dan wani irin qamshin turarensa office din yake mai bugar da zuciya .kusan mintuna shabiyar tana tsaye babu shi babu alamunsa dan haka  ta nufi wata qofar  data gani a bude dan tayi tunanin yana ciki  tayi knocking ahankali sbd sanin bayason hayaniya. Jin shiru yasa ta sake knocking din amma shiru dan haka ta juya ta tsaya tana cigaba da jiransa tare da sunkuyar da kanta qasa tana wasa da yatsun hannunta ,kusan minti biyar tana tsaye bai shigo ba kuma bata ji alamun yana ciki daya daga cikin  dakunan dake cikin office din ba , kai tsaye tayi tunanin qila baya nan ne dan haka ta  harzata juyawa da zumar barin office din sai taji motsin bude qofar  ta juyo da sauri , ya qarasa fitowa hannunsa d’aya rike da qugunsa yayinda gaban  rigarsa ke bude har tana iya hango fara singlet din da yake sanye ajikinsa .” a matukar tsorace take kallonsa kwayar  idanuwan ta ya shiga cikin nasa da sauri ta juya masa baya sakamakon cin karo da tai da qirjinsa duk ilahirin jikinta da muryarta na rawa tace  "madam some wai kana son ganina.” ta qarasa maganar tana duban hannunta mai ciwo bai ce daita  komai ba har lokacin kallonta yake yana jin wani irin zazzafar sonta na fixgarsa ya mugun tsura mata idanunshi yana kallon yadda numfashinta ke fita da garfi .” kujerarsa  ya nufa ya zauna tare da gyara hannun  longsleev din dake sanye ajikinsa  tai shiru tana duban duk abinda yakeyi komai yayi kyau yake masa tana kallonsa ya janyo wayoyinsa guda biyu dake kashe ya  kunna sanin yadda yanayinsa yake tamkar mai  jinin sarauta haka  yake yasa ta matso gabansa a natse tace "sir ko akwai aikin da zanyi maka ?"no !” ya fad'a atakaice yana danna bell ,cikin second biyar madam some ta shigo "miko min ruwa mara sanyi "okay sir !”ta qarasa ta bude fridge ta dauko ruwa marasa sanyi sosai tazo ta ajiye masa "you can leave "maryama ta d’an d’ago kanta ta kallesa cike da mamaki "yanzu kawai dan ta bashi ruwa ne ya kirata to mai yasa ita bazai ce ta bashi ba ?"kai wannna mutumin akwai izzar tsiya ."alamar ta zauna  yayi mata da tsumammun idanunshi .ba mutsu taja daya daga cikin kujerun dake gabansa ta zauna tare da sunkuyar da kanta tana mai runtse idanunta tana addua allah yasa labari  ya samo mata akan nadia ." "Cike da jin kai  ya miki ya zagayo cikin  tak'onsa na izza ya tako zuwa inda take zaune , kujerar dake ajiye a gefenta ya janyo ya juyo daita gabanta ya  zauna bata ankara ba taji ya juyo da kujerarta.” ta juyo suka fuskanci juna har qafafunsu na gogar juna nan take taji qirjinta ya soma bugawar da yake a duk sanda suka samu kusanci da juna tayi saurin runtse idanunta tana sauke numfashi da kyar ahankali taja kujerata baya .”sake matsota yayi yana sauke mata numfashinsa ,ta kame jikinta sosai duk yadda take jin numfashinsa na saukar mata bai sa ta bude kwayar idanunta ba har sanda ya kai lallausar tafin hannusa ya kamo hannunta mai ciwo.” wani irin zafin yaji ya ratsa nashi tafin hannun ita kam ji tayi kamar ya jona mata wutar lantarki ne tayi saurin bude idanunta sai dai ta kasa d'agowa ta kallesa .mr ata yayi shiru yana cigaba da kallon hannunta daya d'an kumbura kafin ahankali yace "kinyi aiki da hannu ne "?uhm amm "nayi amman ba wani mai yawa bane ".ta bashi amsa a diririce tana sauke numfashi, bai tsaya iya hannunta ba ya kai hannusa daidai saitin wuyanta yadda yaji wani abu ya tsalga masa a gabad’aya ilahirin jikinsa itama hk taji dan haka da sauri ta d'ago idanunta da suke a shanye  ta tsura masa  oly eyes dinta shima kallonta yake sosai ya tsura mata idanunshi  masu firgitar da mutum “bayan wannan ciwon akwai abinda ke damunki."?yayi mgnr kamar bashi yayi maganar ba  Ikc daya  tayi saurin kawar da kanta gefe kmr tayi kuka tace "babu komai ."kinci abinci?"tai shiru yayinda shi kuma ya cigaba da shafa hannunta mai ciwo ,wani iri ta dinga ji ajikinta har tsigar jikinta na tashi wanda a zahiri yake kallon haka "shima wani irin yaji a jikinsa tamkar an jona masa wutar electric yayinda sha"awarta ta soma motsa masa .” Zazzafan numfashi ya sauke kana yayi kasa da muryarsa sosai “kinga abinda ke had’ani dake bazan ta'ba tmbyrki abu ki bani amsa alokacin ba har sai nã maimata kanta " ya qarasa maganar yana furza mata iskan bakinsa muryarta a raunane tace “kayi hakuri banci ba ."wani zazzafan kallo yayi mata mai dauke da nau'ikan soyayya "ko zan iya sanin dalilin da yasa zaki kai har by this time baki ci abinci ba ?” "bana jin ci ne amman da zarar na koma gida zanci bai sake cewa komai ba ya mike ya fita wanda hakan ya bata damar sauke lafiyayyen numfashi dan muddin ya ta sata gaba irin haka bata samun tayi wadataccen numfashi ,bayan second goma sai gashi ya dawo hannunsa rike da cup fari sol da kwalin biscuit super two ya zauna tare da mika mata cup din tea ya rike mata biscuit din a natse tasa hannunta mara ciwo ta kar’ba tana cewa “na gode !” ahankali ta kai cup din bakinta shi kuma yayi shiru zaune yana dubanta yana mika mata biscuits cike da tausayawa sannan yana tunanin hanyar da zai fito mata da maganar da take ransa sai dai har ta gama shan tea ta ajiye cup bai samu damar cewa komai ba tace "sir lokaci na tafiya idan akwai aikin da zan maka ka bani sai nayi maka a gida ?"babu sai dai ina son na yi miki wata tambaya idan babu damuwa?” da sauri tace "no babu wata damuwa zaka iya .”ta fad’a haka ne saboda tunaninta ko akan nadiya ne "mahaifiyarki tana zaune acikin gidanku ne ?"taji ya jeho mata tambayar da batayi tsamanin ita zai mata ba ta d’an saci kallonsa kafin ahankali ta gyad'a masa kai alamun “Eh! "shi wancan mutumin gali mai aiki a gidan borodi ." maryama tayi tsam da ranta gaban ta na faduwa da sauri sauri ,sosai ta natsu tana jiran taji mai zai fad'a akanshi "wani irin zama kukeyi dashi ?"muryarta a sanyaye tace “normal muna zaman lafiya da kowa ma "kin tabbatar da abinda kika fad’a ?"ta sake gyada masa kai ya sani ko zaa mutu zurfin cikinta bazai barta ta fad'a masa akwai damuwa ba .”ya sake janyo hannunta yana shafawa yace "me kika fuskanta atattare dani .”? Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 33 Jikin maryama na rawa tace "ban .."ban fahimci komai ba ya d'an yin sama da hannun rigarta kad'an yace "ki natsu sosai maryama ki kalleni ki fad'a min  abinda kika gani "jikinta ya sake d'aukar rawa "ni wallahi ban fahimci komai ba sir  "uhm !"ya fad'a yana sauke numfashi tare da tsurawa  pink lip's dinta idanunsa yana cigaba da shafa saman hannun ta, muryarta na rawa tace "stop sir !"stop what !"? ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi "abinda kake yi ne bana so , “please stop  touching my body". ta fad’a tana danne kwalla dake kokarin zubo mata "ya kwantar da muryarsa sosai yace "bakya son ina ta'ba jikin ki? ya tambayarta yana ‘kara bin jikinta da wani shu'umin  kallo mai gigita zuciya da sauri tace "eh wallahi bana so "ta fad’a tana qoqarin zame hannunta amman ta kasa  dan yayiwa hannun kyakkywan rikon da bazata iya zamewa ba "dan Allah ka sakar min hannu sir  bana son kana ta'ba min jiki "ni kuma ina so"ya fad'a kmr bashi yayi mgnr ba, Ikc ma ya sake riko hannunta sosai  cikin nashi yana furza mata hucin numafshin sa , "shiyasa kikaji nace mai kika fahimta atattare dani kikace babu komai bayan ni nasan kin fahimci komai "ni allah ban fahimci komai ba wIh “ta fada tana fashe masa da kuka dan zuwa yanzu ta fahimci abinda yake nufi daita so yake ya lalata mata rayuwa ya cuceta ." mamakin saurin kukanta yake , yayi notice dinta  kwatakwata kuka baya yi mata wuya"lumshe tsumammun  idanunshi yayi  yana saisaita nunfashinsa ,dan  buguwar da zuciyarsa take akanta ya wuce kaida  ,shi kad’ai yasan me yake ji a daidai Ikc nan,  dan ji yake kamar ya fito mata da zuciyarsa taga halin da take ciki akanta ,jin taki daina kukan yasa ya bud'e idanunshi da kyar ya tsura mata kafin ahankali ya motsa lip's dinsa "me ye hk ? ya fad'a yana sake tsareta da tsumammun idanunsa "mai yasa kwatakwata baki jin kunyar kuka?"dole ne nayi kuka nidai dan allah ka daina ta'ba min jiki dan wani iri nake ji " ta qarasa mgn tana turo masa qaramin bakinta gaba, yaji kamar ya kai bakinsa kansu ya fara tsotsa a zahiri ,amman sai ya share yayi murmushin aciki dan shi yasan me take ji ajikinta kuma abinda yake bukata kenan, ta soma jin wani abu akansa shine hanya mafi sauki da zai mallaketa gabad'aya, ya sake shafa skin dinta yana sauke boyayyen ajiyar zuciya ,duk da ya san jikinsa nada tsananin taushi amma sai yaji nata kmr yafi nashi soft kai everything ma ko dan  akwai banbancin halitta ne?akwai abubawa ajikinta  dake mugun d’aukar hklsa a tare daita wanda a duk Ikc da yayi arba dashi ya kan gusar masa da hklnsa  ." Bai san sanda yayi kusa daita sosai ba yace "fad'a min me kike ji ajikinki "wannan iskanci da kake min wallahi ji nake Kmr kana shafa min wu..."kafin ta qarasa maganarta taga ya tsareta da kwayar idanunshi  yana  jefanta da wani shi'umin kallo mai rikitarwa ,wanda yasa tayi  gaugauwar  yanke maganarta qirjinta na bugawa da sauri sauri .ba zato ba tsammanin zai doke mata baki sai jin saukar hannusa tai a saman lip dinta ya bata bal....wanda yasa tai saurin saka hannuta a daidai gurin saboda zafin da taji ya ratsata ta tsura masa idanunta tana kallonsa hawayenta na cigaba da zuba "wallahi mr ata mugu ne na bugawa a jarida ga azabar da take ji gashi yaki sakar mata hannu "dan Allah ka rabu dani nace bana so bana so kana ta'ba ni " ta fada tana bubbuga kafafuwanta a kasa hade da sakin gunjin kuka"kallo ta kawai yake without saying a word to her lallai ma yarinyar nan kurciya na mugun cinta.” Inda mata ke nemansa ruwa a jallo idan akwai abinda yafi wanda yake mata ma suna só da zasu samu dama amman ita dan iskanci ta samun damar har kuka take tana danganta hakan da iskanci ." hannunta ya saki  sannan  ya mike tsaye yayi taku kamar zai fita don ita a tunaninta  fitar zaiyi  sai ganin tayi  ya kashe light din office  din nan take duhu  ya mamaye office din ,nan da nan  kukan da take yi ya tsaya cak. tsoro ya ziyarceta Ikc daya hankalinta ya tashi  shayayyun idanun ta  zaro sosai cike da storo sakamakon ganin yadda yake tattaki zuwa inda take  zaune ." da sauri ta mike tsaye  tana cewa "sir ni zan wuce gida "karki damu yanzu zamu wuce ."yanzu zamu wuce kuma ?"ta maimaita a fili zuciyarta na luguden bugu "eh zamu kai ki gida ne ko bakya so?" tayi shiru tana tunanin tare da nazarinsa "kin yi shiru ya fad'a yana dawowa gabanta ya tsaya yana kallonta ta d'an d'ago ahankali idanunta sukaci karo da sarkan zinarin wuyansa dake kwance a qirjinsa wani sabon tsoro ya kara dirar mata a zuciya wadda yasa tai  saurin sunkuyar da kanta tana runtse idanunta gam "ko kin fi so ki shiga motar hanya kuna gogayya da maza ?"numfashi kawai ta sauke batare da tace masa komai ba ."ahankali ya juya yana maida maballin rigarsa ya kwashe wayoyinsa ya nufi kofar fita tana tsaye kawai taji alamun baya gabanta dan haka tayi qoqarin bud'e idanunta taga har ya kusan ficewa daga cikin office din, tabi bayansa da kallo tana maida numfashi bata san me take ji adaidai wannan nan lokacin akansa ba .”idan tace tasan abinda take ji ko tasan abinda shi yake tattare dashi tayiwa kanta karya ta dai tasan a duk lokacin da tayi arba dashi ya kan gusar mata da hankalinta bazata ce so bane dan bazata jefa rayuwarta cikin matseefa ba dan ko soyayya ne sai tayi duk yadda tayi takicesa aranta bare ma bashi bane .” Bazata ta’ba wannan ganganci ba shi kuma tasan yafi qarfin ya sota sai dai idan wata manufa garesa akanta idan ba haka ba ina ita ina shi hanyar jirgi dabam ta mota dabam ta sake numfasawa tana tunanin binsa ,ta bishi ne ko kuwa ta kama gaban ta ?" abu daya ne zai sa ta bishi saboda taimakon da zai mata  akan nadiya if not bazata sake ganganci binsa ba kuma tasan halinsa muddin taki baqaramin aikinsa bane yace ya fasa taimakonta ."ta kusan mintuna a haka bata motsa daga inda take ba kafin ahankali ta soma taku ta fito ta shiga office dinsu inda kusan kowa ya watse ,wasu tsirarrun maakatan sultan ne suke kai kawo ,ta kai hannunta ta d'auki jakarta dake ajiye akan table ta rataya a kafad'anta tana qoqarin fitowa daga office din wayarta ta shiga qara mara sauti,nan take ta tsaya ta ciro wayar daga cikin jakarta tana duba screen din wayar  suannsa ta gani yana yawo ahankali ta sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ta d’aga "hello sir !"dan Allah malama ki fito karki ‘bata min lokaci .""O.."okay sir.."kafin ta rufe bakinta har ya katse kiran.” jiki a sanyaye ta qarasa fitowa daga office din tana d'aga qafafuwanta da kyar,  a tsaye ta ganshi ajikin had’addiyar motarsa bmw fara sol hannayensa duka suna  cikin aljuhun won dashi , ganinta yasa ya bud'e mata murfin kofar baya sannan yayi mata alama ta shiga da kwayar idanuwansa,wani yrrr taji  a gaba d'aya ilahirin jikinta ahankali zuciyarta ya dinga bugawa da sauri sauri "wannan shine karo na biyu da yayi mata haka ,kuma a gaban masu tsaronsa da direbansa ,ba ita ba hatta masu tsaronsa da direban sa a ruwa sun dasa ayar tambaya akanshi dan duk tsawon lokacin da suka d’auka tare dashi suna masa aiki babu wanda ya samu wannan matsayin bayan mahaifiyarsa gashi karo na biyu kenan yana bud’e mata murfin mota .”ahankali maryama tayi kasa da  kanta tana d’ora hannunta d’aya akan d’aya tana d’an jujjuya jikinta alokacin da yake sake  mata alamar ta shiga, tai tsam da zuciyarta dake tsinkewa tana sake nazarinsa da kyau." alamunsa da abubuwan da yake mata suna nuna mata kamar  só ne saboda duk yadda mutun yake sonta tana ganewa  amman kuma shi nashi salon ne yazo dabam shi yasa ta kasa fahimtarsa da kyau Idan yayi wani abu kamar só sai kuma yayi wani abu kamar sha'wa ,za dai tafi ajiye abun a matsayin shaawa dan ina mutun kamar shi zai sota ?" "me mutun kamarsa zai yi daita ?"wace ce ita ?"waye ubanta a duk fadin kasar nan da har zai sota ita data kasance  jinin talakawa ,me yasa zai sota?"kai wanan ma ba abune  mai yuwu ba, akwai dai abinda yake nema a wajenta wanda ba sai ta tsaya wahalar da kanta ba tuni tasan me yake so atare daita gara ta kama mutuncin kanta zai fiyye mata alkhairi kuma har abada bazata yarda ta banzatar da budurcinta ba duk wuya duk runtsi tana tare da abunta .”cike da natsuwa ta shiga ta zauna bangaren daya bud’e mata tana mai ra'be jikinta tare da kamkame kayan jiknta tana kallon bangaren da take zaune tana jinsa ya shigo ya zauna a kusa daita bai ra’beta ba sai dai taji idanunshi ajikinta suna yawo wanda ke qara saka zuciyarta tsinkewa tare da mummunar bugu .” ahkl  mota biyu suka fara fita sai motar da suke ciki tabi bayansu sai kuma mota biyu dake biye dasu a natse direba ke jansu, motar tayi shiru yadda bai ce mata qalla ba itama bata waigo inda yake ba bare ma ita bata da abinda zata ce masa ,dan kusan shi ke takalota da magana har suka isa titin Liverpool bai ce uffan ba , anan taga motocin gabansu sun d’auki wata hanya haka ma motocin bayansu yayinda motarsu ta sauka zuwa kasan bridge din Liverpool ahankali direban ke jansu ,tukinsa bai yi slow ba hakazalika ba mugun gudu yake shararawa ba a haka har suka shigo unguwarsu still babu wanda  ya cewa danuwansa wani abu ,a ruwa yayi parking a inda yayi jiya yana cewa “ranka ya dade mun qaraso mr ata bai ce masa qala ba illa ya rankwafo zuwa jikinta yana qoqarin bud'e mata murfin motar daga cikin “ya rabbi ta furta tana saisaita numfashinta sakamakon abinda taji ya tsarga mata ai yana barin jikinta tayi wuf ta fito daga mota adaidai lokacin daake kiran sallahr isha'i kafin tayi tattaki ta tsallaka ta karya kwanar da zata shigar daita dogon layinsu taga ya fito bata tsaya ba ta soma tafiya.” ahankali  ya biyo  bayanta, idanuwanshi na kanta haka ya dinga binta yana bin  duk wani takunta da kwayar idanunshi  tamkar wacce  ke rangaji haka take ajiye takunta a nutse duk ilahirin jikinta na juyawa ,duk jin kan maryam  daya  sani  da nuna ita wa tace  wajen iya gayu da sanyin murya  tare da iya tafiya bai ta'ba ganin tayi  irin salon maryama  ba kai bai ma san mata nada irin wannan salon ba ko don bai kallon mata ne sai maryam din data zame masa dole kuma da ita kad’ai ya zauna   bai sani ba , dan shi bai san komai da ya shafi shirgin mata ba tsakaninshi dasu a wajen aiki ne  kuma tsakani da Allah shi baya kallon tafiyarsu ." "Wait" ! Kunnuwanta suka jiyo mata muryarsa mafi soyuwar sauti domin dai ko tana so ko bata só zuciyarta ta aminta yana da sanyin murya mai dadi da shiga jiki ,ta tsaya cak ta kasa juyowa zuwa garesa sakamakon abinda ke nukurkusan zuciyarta da ganganr jikinta a natse ya qaraso zuwa gareta ya tsaya a gefenta yana had'a kafad'anta danashi "ta d'an matsa kad’an aranta tace "matsalarsa kenan son jikin matseefa”. ya motsa lip's dinsa ahankali "karki mata tambayar da nayi miki d'azu a office ,tana jinsa amman tayi shiru "zan baki lokacin nan da qarshen watan nan ina son ki natsu kiyi tunani akaina, bana son idan na tambayeki ki tsaya min inda inda ko kice baki fahimci komai ba ,ko kuma kizo min da wannan banzar kukan naki I can't take it "yana gama fad'ar haka yace zaki iya wucewa zuciyarta na bugawa da matsanancin qarfi ta soma d'aga qafafuwanta wanda take jin sun mata nauyi kamar yadda maganarsa suka mata  nauyi acikin kwakwaluwarta ,tana tafiya amman still tana jin idanunshi na biye daita a duk inda tasa qafarta sai dai ta kasa juyowa taga halin da yake ciki a haka ta shige gidansu bazata iya cewa ga adadin lokacin daya d'auka a kofar gidansu ba ."kai tsaye bangaren umma ta shiga kamar koda yaushe Sai dai duk jikinta yayi wani iri umma ta hango zaune ita kad’ai a parlour’n hannunta rike da casbaha da alamun idar da sallarta kenan .” assalamu alaikum “ta furta tana mai qoqarin qarasawa inda take, umma ta amsa mata tana kallonta da kulawa “maryama kin dawo ?”na dawo umma sannu da gida .”yauwa !”ta amsa tana dubanta maryama tayi shiru tana jingina bayanta ajikin kujera har lokacin zuciyarta taki daina bugawa inda ita kuma so take ta saisaita ta dawo normal .” “Lafiya kuwa maryama naga duk kinyi wani iri “?hawaye ya d’an gangaro a gefen idanunta amman tayi dabarar gogesa “haka fa jiya kika shigo min nayita tambayarki abinda ya samu hannunki kika yi ta wasa da hankalina batare da kin fad’a min ba yau ma gashi kin shigo min wani iri anya kuwa maryama kina son kwanciyar hankalina “?nafi kowa son kwanciyar hankalinki ,babu komai ne yasa yau na gaji ne sannan jiya yankewa nayi yasa kika ganni wani iri “naji kin gaji ne yau shi yanka garin yaya ne ta faru ?”maryama taso sheida mata komai amman dai tayi tunanin ta bari har mr ata yagama mata binciken da yace zai yi mata ta gyara zamanta tana duban umma “ki kwantar da hankalinki babu komai kawai dai sausayi ne numfashi umma ta sauke tace “naji sausauyi ne amman fa kisan bayanshi akwai abinda ke damunki menene shi ?”maryama tayi shiru suna kallon juna da umma tasani dole umma zata damu sakamakon jiya bata runtsa ba zariyar data dinga yi daga dakin zuwa parlour ma kad’ai ya isa ta gane tana da damuwa wacce baa akan kowa bane sai akan mr ata .” ”ina jinki fad’a kinji maryamata baki da wacce tafini nima kuma haka damuwarki damuwata ce haka kuma farinciki farincikina ne .”maryama kam data rasa me zatace wa umma kawai ta fashe mata da kuka “subhallah maryama me ye abun kuka ?”ta fad’a tana riko hannunta maryama ta share hawayeta haka nan ta tsinci kanta da cewa “gaskiya umma na gaji da wannan shegen aikin akwai abinda nake jira da zarar na gama zan daina zuwa wannan dan iskan aikin na huta “nunfashi umma Ta sauke cikin rarrashi tace “haba maryama ki dena iskanta aikin da muke cin abinci dashi kiyi hakuri wata rana sai labari yanzu fad’a me ya faru ?”Umma dan kana cin abunci a k'ark'ashin mutum sai ya dinga wulak'antaka, shima fa Allah ne ya bashi ba wayansa ko dabarar sa ba."hakane maryama amma wasu basa fahimtar hakan, yanzu fad’a min mai kuma mai kamfanin creation yayi miki dan nasan shi ne kawai yake baki matsala ?”shiru maryama tai dan bazata iya fad’awa umma cewar mr ata yana ta’ba mata jiki ba “kawai dai wulakancinsa ne yayi yawa “in dai akan wannan ne ke meye damuwarki in sha Allah wata rana zaizo ya daina “babu rana kullum abubuwansa gaba suke ta fad’a tare da mikewa ta nufi dakinta umma tai murmushi kawai tana cewa “Allah ya kyauta shi kuma Allah yayaye masa .” Mr ata bai shigo babban parlour'n mami ba sai bayan  qarfe goma kai tsaye samansa ya nufa yayi sallar isha' bayan yayi wanka, ya sanya  fara riga hamles da gajeren wondo ash  iya gwiwa  ya sauko ya  shiga parlour'n mami na biyu bai ganta ba ya zarce d'akinta bakinsa d'auke da sallama inda ya iske mami zaune tana yiwa   mai aikinta bayanin abinda take bukata kasamcewa gobe da sassafe zataje mata kasuwar matuwaf ganinsa yasa mami ta dakata da abinda yake ta amsa masa sallama tana dubansa da kulawa har ya qaraso ya zauna kusa daita "sweet heart barka da dare?"barka adamcy nan yaushe ka shigo ?"ta tambayesa tana sallamar tabawa inda ta mike da sauri ta gaishesa ta bar d'akin adaidai lokacin ya motsa labbansa "ban wani jima da dawowa ba sweetheart cikina qugi yake ".okay tashi muje dan ta fahimci yunwa yake ji atare suka mike suka fito zuwa babban parlour'n  ya samu waje ya zauna a  saman dining,yayinda mami ta shige kitchen. ya zauna shiru yana tunanin muradin ransa "ko a wani hali take yanzu ?"ko me taci a daren nan ?"allah yasa dai tasanyawa cikin wani abu dan ya fahimci bata son cin abinci fitowa mami tayi daga kitchen rike da cup  a hannunta ta mika masa "fara shan ruwan zafi ". Yasa hannu ya kar'ba yana cewa "na gode sweetheart "bata ce komai ba ta soma qoqarin zuba masa abinci shi kuma ya kai cup bakinsa ya kurbi kadan yace "ina ashraf?"yana tare da mamansa da babansa ?"yayi shiru kafin ahankali yace "yaushe ne zasu tattara su koma gidansu?"mami tayi murmushi tace har ka gaji da baban naka?"no sweetheart ina matukar qaunar yaron ko dan shi bazan so su koma ba amman dai ya kamata su komai din dan nasan hisham zai fi buqatarsu atare dashi "wannan kuma haka ne ta ajiye masa plet din abinci a gabansa ta zauna saman dining ta zuba masa idanu shima idanu ya zuba mata yana kallonta,tace "in sha allahu next week zasu yi arbain kwana uku kawai zasu qara su koma” a natse yake cin abinci suna hira da mami har ya tashi da plet din abinci "gaskiya yau kaji yunwa ?" “sosai sweetheart baa magana” me yasa kake barin cikinka babu abinci ?"ka dinga qoqarin cin wani abu "in sha allahu zan kiyayye dake yau din ne ban zauna ba numfasawa tayi kana ta cigaba da magana "zuwa yaushe ne zaka bar AGC kamar yadda kayi min alqawari?"sweetheart ina kan shirin barinsa at anytime zan barshi me zai zaunar dani bayan nayi miki alqawarin barinsa ?"yauwa adamcy na Allah ya yi maka albarka yace ameen tare da mikewa yana cewa "ni zanje na dan yi wani aiki sai da safe allah tashemu lafiya ya juya tabi bayansa da kallo har sai data ga ba cewarsa ." ******* Zaune mr ata yake bisa carpet a babban parlon mami kasancewar week end ne ba aiki, k'afarshi d'aya a miq'e d'ayar kuma ya lank'washeta ya d'ora system kan cinyarshi yana operating d'inta.sanye yake cikin fari sol d'in dogon wando da red d'in riga mai k'aramin hannu, sai farar facing cap daya d'ora akansa, duk da cewa kayan shan iskane na gida hakan bai hana kayan suyi masa kyau ainun ba   Gefenshi kuma mami ce akan kujera sanye idanunta cikin medical glasses tana kallon labarai , can gefe kuma nana hauwa’u ce kwance bisa doguwar kujera ta maida hankalinta gaba d'aya kan waya saboda charting d'in da take da maryam da kuma wasu friends d'inta Parlon shiru kowa da abinda yake.    Bayan kamar mintuna goma mami ta mike ta shiga kitchen inda nana hauwa’u ta katse shirun dake tsakaninta da mr ata ta hanyar cewa “dan Allah yaya ko zan iya tambayarka bai dago ba yace “uhm !”wanda hakan ke nuna alamun tayi “nace yarinyar nan da kukayi presentation daita last week tayi kama matukar da yarinyar mafarkinka “yana jin amman yaki d’agowa ya cigaba da aikinsa “ko ..”ko dai itace ka ganota amman baka fad’a mana ba ?”tayi maganar muryarta cike da tsoro “bata bace !”ya fad’a ataikaice still bai dago kanshi ba “okay may be kama ce dan gsky sunyi kama sosai “ba ita bace kuma babu wani kamar da sukai .” Nana hauwa’u ta sauke numfashi tana dubansa a tsanake kafin ahankali tace “to yaushe ne zaka sake kawo mana mu gaisa ina son na sake ganinta ". A fusace ya d'ago tare da galla mata wata uwar harara yace. get out tun kafin inxo in tattakaki anan wajen nak'i in kawota d'in munafukar banza kawai ni zaki kawo salon munafurci ?”yaya …”shhiiii maza ka gabanki na sake jin ki sake min maganarta wata yarinyar sai kinga yadda zanyi dake nonsense kawai Tashi tayi ta shuri takalmanta tana qoqarin barin parlon mami ta fito tana cewa “lafiya ku dana barku lafiya me kuma ya kawo batun nonsense?”nana hauwa’u bata tsaya ba ta wuce tana k'unk'uniaiko ya qara mata da "Very stupid". Yace yana rakata da harara, dan bayason abinda zai taso da maganar maryama a gidan yanzu sai ya gama komai da kanshi zai fito da maganar mami dake tsaye tana jinsa ta ajiye plet din hannunta tare da zare glass d'in idanunta.kallonshi tayi ta b'ata rai tare da fad'in.   "Wai adamcy sai yaushe zaka can zane?, uhm yaran nan fa basu da wani d'an uwa daya wuceka idan basuyi hira dakai ba dawa zasuyi?kullum tsakaninka dasu hantara ne ko wulakanci to banason haka kaji na fad'a maka".   "Toh sweetheart ". yace yana rufe computer tare da sauketa k'asa,"Kuma fa maganar nana hauwa’u nakan hanya ya kamata ka kawo mana ita yarinyar kamar yadda mukayi da kai mu gaisa ko".ya jiyo muryar mami na fad'a."Kai sweetheart wai dan Allah ya zaki biyewa shirmen yarinyar nan".idan na kawota kuce mata me ?”yarinyar nan babu komai tsakaninmu ku jira mana har na fara sonta ,” Murmushi mami tayi tace “ ba wani shirme ya kamata ka kawota mu ita mu gaisa in ganta kafin tazo a matsayin matarka".  Kan dole ya amsa mata saboda bai son yin musu da ita.system d'inshi ya d'auka ya nufi side d'inshi yana tunanin ta inda zai kawo maryama gidansu yasan ma yana mata maganar kai tsaye zata fassara shi .”      Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 34 Zaune hajiya rahma take a gefen katifarta hannunta rike da hotuna wanda a 'yan shekarun nan a duk sanda zata ke'bance kanta to wad'an nan hototunan sune abun kallo agareta, wani lokaci yasata zubar da hawaye ,wani lokacin kuma tayi murmushi tare da nadamar zartar da hukuncinta akanta ,tayi shiru cikin tsananin tunanin wacce ke cikin hotunan kamar yadda ta saba ,ta dade zaune tana kallon hotunan tana sake zurfafa tunaninta da nadamar abinda ta aikata kafin ahankali ta fara zance a fili "Allah sarki bilkisu baiwar Allah mai tsananin hakuri da son mutane, mai tsananin kawaici ,Allah sarki diyata duk inda akaje sai anyi jimamin rashinki bilkisu mai tsananin son yan'u wanta har da ma wad'an da ba yan’uwanta ba ,bilkisu mai tausayi da amana ,nayi rashinki diyata Allah ka juyo min da hankalinta zuwa gareni.."nan kuka mai qarfi yaci karfinta "ai ko ta soma kuka sosai tana duban hotunanta "yau tsawon shekaru nawa kenan tana fama da abu d'aya?"kusan shekaru ashirin da wani abu kenan ,lokacin da abun yana sabo sabo bai dameta ba amman sai daga baya ta fahimci kusku renta,a kullum idan ta tuna sai ta tuna maganar hajiya safiyya aminiyarta,ta kance kiyi hakuri rahma ki rungumi qaddarar diyarki wata rana komai zai wuce .haka kullum take fad'a mata ,kuma baa wata shida bata kirata ba,tai ta rarrashinta tana bata baki amman duk tasa qafa ta shure maganarta .ta tuna shekaru goma da suka wuce mijinta alhaji rafi'u giwa tun yana jin zai iya hakura da lamarin bilkisu har yazo ya kasa yazo yana nuna a zahiri bazai iya rashin bilkisu ba ,har ma yace zai je ya nemi inda take amman tace masa a'a yayi hakuri ya d'aure yayi zamansa kar yaje zata dawo da qafafuwanta domin matsawar sukaje gareta tayi nasara akansu kuma taci bulus akan kuskurenta gara a barta idan ta sha wahala da kanta zata dawo ." alokacin sai Allah yazo ya dora ma alhaji rafi'u giwa wani irin hakuri akan bilkisu ya cigaba tsabgoginsa da harkar kasuwancinsa da muamula da sauran ya'yansa ."sai gashi ita daga baya ta kasa hakuri tayi ta zuba ido yaushe ne bilkisunta zata zo ?"yaushe ne zata dawo garesu a tun shekarun goman nan gashi har an haura shekara ashirin bilkisu shiru tun tana ganin abun kamar film har sai da'aka d'auki wannan shekarun babu ita babu labarinta tasan cewar lallai bilkisu tayi fushi mai tsanani dasu kuma babu tabbas din zata dawo domin duk inda take a yanzu ta tsaya bisa qafafuwanta  kuka take sosai," wannan ciwon na rashin bilkisu ciwo ne da kullum yake cin zuciyarta wanda take jin bazai ta'ba warkewa ba har qarshen rayuwarta ,tunda zuciyarta tayi nisa daita ta rasa wani bangaren na rayuwarta ."tana zaune tana kuka yaya mahmud ya shigo d'akin bakinsa d'auke da sallama ,ganin halin da take ciki ya bita da wani irin kallo kafin ahankali ya qaraso gareta jikinsa na d'aukar rawa ya durkusa agabanta ya kamo hannun ta cikin nashi babu abinda ya tsana kamar ganin hawayen iyayensa balle mahaifiyarsa da bai da kamarta a duniya kukanta har cikin zuciyarsa yake ji "mum kiyi hakuri ki daina kuka nan ki fad'a min damuwarki kafin tace wani abu tuni hotunan bilkisu guda uku dake rike a hannunta suka zubo." yabi hotunan da kallon mamaki yana jin wani iri acikin zuciyarsa dama gangar jikinsa nan take jikinsa yayi mugun sanyi domin kuwa ko bata fad'a masa damuwarta ba yasan kukan rashinta take yi nan take yaji da akwai yadda za'ayi ya dawo mata da bilkisunta da zai yi amman sun rigada sun ma kansu alqawari muddin ba itace ta dawo da qafafuwanta babu wanda zai taka zuwa gareta ,ya matso sosai kusa daita yasa kanshi akan cinyarta yana jin yadda zuciyarsa take ta fasa yana jin kamar sune silar kukan mahaifiyarsu ,yana jin duk laifinsu ne da suka taru suka had'a kai akan kin auren bilkisu ina ma sun sani sun amince a tun farko sun inganta rayuwar yaron da yanzu suna cikin walwala da farinciki  ." nan take shima hawaye suka fara gudu akan kuncin soja aka rasa mai rarrashin wani acikinsu ."yaya mahmud yayi amfani da qarfin zuciya irin tasu ta sojoji ya cigaba da bata hakuri da rarrashinta "kiyi hakuri nasan bamu yi miki adalci da muka biyewa son zuciyarmu akan rayuwar bilkisu ba ,munyi nadamar abinda muka aikata agareta , kuma a yanzu a shirye muke da muje gareta, zamu dawo da yaruwarmu cikinmu mu cigaba da rayuwa ,mu had'u gabad'aya mu dinga faranta miki ." wani sanyin dadi ne ya ziyarci zuciyar hajiya rahma dan ta dade tana mafarkin zuwan wannan ranar ta dade tana rokon allah yasa ya'yanta su fahimceta sosai yaya mahmud ya gyara kanshi akan cinyarta "ina mai sake baki hakuri ki yafe mana ko zamu samu sausauci abinda muka aikata, bai kamata mu biye miki alokacin da kika d'auki zafi akan bilkisu ba ,kamata yayi mu zamanto masu rarrashinki da baki hakuri tare da nasiha ki rungume qaddarar bilkisu amman sai muka zama mune gaba  gaba gurin  nuna isa da iko  tare da jayayya da hukuncin ubangiji ,yau gashi bilkisu ta kar'bi qaddarata ta manta damu ta cigaba da rayuwarta cikin kaskanci batare data nemi mu ba bare ta nemi taimakonmu  wanda mu abinda muka kudurta kenan aranmu tasha wahalar rayuwa ta wulakanta ta tozarta tasan amfaninmu sannan ta dawo garemu mu kuma mu samu damar nuna mata kuskurenta na za'bar wani ta barmu sai gashi tayi hakuri kuma ta  jure duk wani tsanani  ta cigaba da rayuwarta ta bar zukatan mu da tarin kewarta ." ahankali hajiya rahma ta kai hannu tana shafa kanshi tace "kukan ya isa haka mahmud ni baku min laifin komai ba hassalima hukuncin da kuka zartar da yardata da kuma amincewata ne na yafe maku duniya da lahira ,ni dai ka nemi sauran yanuwanka kuyi magana a tsakaninku ina son ganin bilkisu kafin mutuwata, wallahi mahmud nayi nadamar abinda nayi ma bilkisu ku kawo min ita kafin mutuwata duk da nasan mijin data aura bai cancanta daita ba amman na hakura tunda qaddararta kenan ya d'ago kanshi yana kallonta kafin ya saka kafin ahankali yasa hannunshi ya rike kunnuwansa "I promise you mum in sha allahu very soon zamu kawo miki bilkisu har cikin d'akin nan ya qarasa maganar yana sakar mata murmushi itama murmu shi tayi tana jin wani dadi sanyi at the same time tana tunani aranta daman tasan addua bata faduwa kasa banza Allah mai amsa addua, ta godewa Allah da yasa mahmud ne ya fara fahimtarta domin shine yafi kowa zafin zuciya da d'aukar zafi tunda har ya sauko tasan saukowar sauran ma bazai yi wahala ba ." Alhaji rafi'u  yayi sallama ya shigo d'akin yana kare musu kallo, yana ganin  farin cikin a kwance a fuskar kowanensu wanda ya jima bai gani ba haka nan shima with a smile yana godewa Allah daya bashi family d'inshi da kuma ya had'a masa kansu guri d'aya. yace. "ahhh ana mommy and son time ne haka ?" nima bari nazo ayi dani, shikenan sai ya zama daddy mommy and son time." dukansu suka kwashe masa da dariya cikin farincikin da kwanciyan hankali hajiya rahma ta kasa hakurin rike maganar bakinta ,ta tashi taje ta rike hannun alhaji rafi'u tana murmushin jin dadi  “dadynnmu albishirinka "dake wani lokacin haka take ce masa tamkar yadda yoroba kan kira mazajen aurensu " murmushi ya sake yi sannan yace "mumynmu goro "!ta kallesa tace kuma  dole sai an bani tuk'uici" tana magana tana dariya yace momynsu "an gama amaryata ran gidana ,dadybmu mahmud  yace very soon zai dawo  mana da bilkisu cikin gidan nan very soon zamu ga bilkisu da yan jikokinmu " yadda take murna kamar karaman yarinya, shima alhji rafi'u ya biye mata sunata dariya suna magana tare da murna yaya mahmud kuwa kamar kasa ta bud'e ya nutse a cikinta haka yakeji dan haka ya yunkura ya tashi da sauri ya bar musu dakin yayinda alhji rafi'u da hajiya rahma suka cigaba da tautaunawa kuma duk akan bilkisu ." ***** Bayan kwanaki bakwai din da mr ata yasa aka turawa nadiya sakon an dauketa aiki tazo domin interview ranar da kwanakin ya cika ya dauki maryama zuwa kamfaninsa na ATA dake cikin ikeja wani office dabam  ya kai maryama  yace ta zauna shi kuma ya shiga office dinsa ya zauna  kusan awa uku da zuwansu inda ake ta faman yiwa sabbabin ma'aikata interview amman nadiya shiru  babu ita babu alamunta nan hankalinsa ya fara tashi ya mike tsaye ya fara zariya yana  kai kawo  daga office dinsa zuwa office din da  maryama  take amman ita sam bata ma lura dashi ba  ita kanta hankalinta naga babbar kofar shigowa ne yayinda pencil ne a bakinta tana cizawa tana tunanin nadiya akaro na karshe ne yana shigowa zuwa inda take ya fixge pencil din bakinta ta waigo  a natse  ta kallesa wanda shi daman  kwayar idanunshi na kanta shiru sukayi suna kallon juna kafin ahankali ta motsa lip's dinta "so.."karki ce min wani sorry !”yayi saurin katseta ta hanyar cewa haka yana furza mata hucin numfashin bakinsa kafin ahankali yaja qaramin tsaki ya cigaba da magana"me yasa zaki dinga over thinking haka ?". Maryama ta sauke numfashi cikin tsananin damuwa sannan ta mike tsaye ta tsaya kusa dashi "har yanzu  ina mamakin nadiya da karfin halinta ne  sannan ina mamakin abinda yasa ta bawa wani numberta ya kira akan nazo aiki da wuri anya kuwa babu cutarwa acikin lamarinta "wannan kuma ya rage naki da hankalinki da tunaninki baki ta'ba ganin mutun ba koda a hira  shi wancan mataccen bai ta'ba  baki labarinta ba amman ki bari ta shigo muku gida kuma har ki kaita d'akinsa yanzu idan ya zamo ta ajiye wani mugun abu acikin d'akin fa ?ko kuma akwai abinda ta shirya maki akan hanyar ki ta zuwa aiki  yasa tasa aka kiraki kizo aiki da wuri ?duk hakan zai yuwu, ku duk wanda yazo maku da maganar masoyi sai kuyi saurin yarda dashi  saboda gaku yan gani kashenin soyayya ."ya fad'a yana fesar da iska”. "bare ni akan ya sadam kam idanuna sun rufe kuma ina saurin yarda da duk wanda yazo  gareni da sunansa ko maganarsa ." tsaki yaja tare da yin shiru yana kallonta yana jin wani zafi aransa, ta kalli agogon hannunta "sir did you realize one thing ?" yana jinta kuma stil tsumammum idanunshi na kanta amman yayi mata banza "wallahi idan banga nadiya ba yau bazan ta'ba samun kwanciyar hankali ba  har qarahen rayuwata duk rayuwar da zan gudanar acikin kunci zanyita "numfashi ya sauke kana ya lumshe tsumammun idanunshi yace "ina tabbatar miki sai kinsan gskyar da take boye miki dan rashin kwanciyar hankalinki zai iya shafar aikina ."na gode sosai sir !” ta fad'a adaidai lokacin da wani ma'aikaci ya shigo ya mika masa cup cike da girmamawa ya amsa ya  kai cup din coffee bakinsa ".ya fara kurba ahankali ahankali. Maryama ta dubesa a tsanake yana shan coffee yana lumlumshe idanunshi "bansa yadda zan misata maka farincikina ayau ba ina jin kamar ka bani komai dake cikin duniyar nan  ne ,na gode na gode sosai sir "maryama waya fad'a miki ina yin duk wannna abun saboda ke ne ?ta kallesa a matukar tsorace gabanta na wani irin  fad'uwa "yes ki daina kallona haka ni duk abinda nayi ina yi ne dan company dina  ne kamar yadda na fad'a miki yanzu banason wani abu ya samu aikina idan ban yi abinda zuciyarki zata damu natsuwa ba kasuwancina zaiyi rauni sakamakon ina son na had'a miki aiki biyu a qarqashina .”ya qarasa maganar yana sake lumshe mata ido .tsaki taja a kasan ranta "wannna anyi mugun miskilin mutun  mai shegen girman kan tsiya mai  fuska biyu kawai sai ya nuna kmr ya damu da mutun sai kuma ya dawo ya bullo da wani salo  ta fad'a a kasan ranta tana hura masa hanci ". "me ki kace ?no..no..sir nothing “ki dawo da hankalinki jikinki wannan iskancin da kike babu abinda zai haddasa miki sai madness kizo ki rasa mai aurenki ,saboda  sosai na fahimceki  kina yawon magana da kanki , wallahi muddin baki daina ba zaki haukace irin haukan  da ko ankai ki  hospital kinfi karfinsu kinga kuwa bazasu amsheki ba ." yayi maganr tamkar bashi yayi ba yana cigaba da kurban coffee yana lumshe mata  tsumammun idanusnhi ." "me yasa zaka min irin wannan fatan sir ?ba fatan haka nake  miki ba amman idan baki daina tunanin  abinda ya faru baya ba , sannan baki daina magana da kanki ba zaki tsinci kanki cikin yanayin dana fad'a whatever you want to say ,say it out loud". ya fad'a a matukar tsawace ." Ranta a 'bace ta juya masa baya tana magana da kanta "aikin banza kawai  ko ina ruwan mutun dani ko.."again ? taji sautin muryarsa a bayanta "no sir zanyi magana a fili fili ."ya girgiza mata kai kawai ya koma ya zauna akan kujera yana juyi yana tunanin "taya zai aureta ma da wannan  dottin tunanin damuwarta ?”ai dole ya wanke mata kwakwaluwarta fes  kafin komai."maryama  ta cigaba da tunani tana cigaba da duba kofar shigowa ko zata hango bullowar nadiya amman shiru lokaci nata tafiya har karfe uku  ta wuce  amman shiru babu ita babu alamunta ya taso daga kan kujerar da yake ya tsaya kusa daita ya tura hannuwansa cikin aljihun wondonsa batare daya ce mata komai ba "ina tunanin nadiya bazata zo  yau ba  "why do you said that ?"Ka duba lokaci ka gani sir , har karfe uku ta wuce wani mutun ne  zai zo by this time akan aikinsa ?"kina ganin abu mai sauki ne mutun ya samu aiki a ATA company yaki zuwa?ni zuciyata ta tabbatar min da zata zo kuma nasan zata zo" allah yasa maryama ta fad'a muryarta a raunane ." cikin haka wayarta ta d'auki ringing ta duba shima ya dan mika wuyansa yana duba screen din wayar  sunan umma ya gani dan haka  ya sauke numfashi ya juya ya koma cikin office dinsa "hello umma eh har yanzu ina office tukun akwai abinda muke yi ,aa karki damu in sha allahu zan dawo gida akan lokaci Eh komai yana tafiya daidai babu wata matsala sai na dawo tana gama wayar ta juya zuwa cikin office dinsa "sir !ya bar abinda yake ya  tattara hankalinsa akanta tun kafin tace wani abu ya soma motsa lip's dinsa "is almost four :30 pm now har yanzu bata zo ba abinda zaa yi kije office din hisham ki  jirani ."tayi shiru tana tunanin wani office kenan "office din  karshe kafin muzo nan "okay sir har ta juya ta sake juyowa ta fuskancesa "kana ganin nadiya zatazo yau kuwa gashi ina ganin lokaci na Kure min banason naje gida bakwai ta wuce sir na gode sosai ni ban ta'ba tunanin zaka bata lokacinka  akaina haka ba dan naji zuciyata ta yarda cewar dan i kayi haka ba dan wani kasuwancinka ba ,a halin yanzu babu wanda nake jin ya sake samun yarda da amincewa aciki zuciyata kamarka dan allah ka bari na cigaba da jin haka acikin zuciyata saboda naji dadin kulawarka sosai dan kana da kirki matuka , na gode maka sosai Allah ya jikan iyaye aransa yace “ameen! yayinda a zahiri "uhm!" ya fad'a yana tsareta da tsumammun idanunshi yana jin tamkar ya fixgota zuwa garesa . Maryama ta  sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ta juya ta fita daga cikin office din zuwa wanda yace ta shiga ta jirasa ,tafiyarta dake rikitashi yabi da kallo tare da yin tagumi yana bin every step of her nan take yaji jijiyarsa ta harba ." Mmn sudais💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi  byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.        Page 35 Ahankali mr ata ya kai hannunsa kan jijiyarsa dake harbawa still yana sake tsurawa tafiyar maryma ido har sai daya ga alamun ta tura kofar office din hisham ta shiga sannan ya runtse tsumammun idanunshi ,gabad'aya yanayinsa ya sauya ,wani irin ajiyar zuciya mr ata ya dinga saukewa da qarfi kana ya bud'e idanunshi yana jin wani irin yanayi a sansar jikina. yayinda gabad'aya tsigar jikinsa suka mike ."ji yayi kamar ya tashi yabi bayanta ya janyota tare da sanyata ajikinsa ya rungumeta tsam ya d'an tsotsi bakinta ko ya d'an samu sausauci abinda yake ji akanta."akaro na biyu ya sake kai hannunsa yana shafa jijiyarsa da take mike sambal ,yana shafawa yana lumshe tsumammun idanunshi at the same time yana sauke numfashi "wayyo allah ina cutar da kaina over akan yarinyar nan ahalin nasan irin matsanancin qaunar da nake mata "I love you so much maryama ,sonki da qaunarki sun mamayeni ina matukar shan wahala akanki yayi maganar fili ."wani wahalallen numfashi ya sake saukewa tare da gyara zamansa yana tura gabad'aya lip's dinsa na qasa cikin bakinsa tare da rikesu da hakorinsa." Ahankali mr ata ya soma qoqarin kawar da abinda yake ji akan maryama dan yayi imani idan bai yi haka ba komai zai iya faruwa a tsakaninsu ya janyo laptop gabansa ya soma duba sakonin da'akayita turo masa ."    maryama kuwa tana gama shiga office din hisham tabi office din da kallon tsanake komai tsaf tsaf gwanin burgewa ga wani qamshin turare mai sanyin dadi dake tashi acikin office din ,sosai office din ya had'u sai dai bai kai wanda mr ata yake zaune ciki ba .ta sauke numfashi da qarfi kana ta qarasa gaban makeken table din ta tsaya tare da rungume hannuwanta duka a qirjinta kafin ahankali ta maida shayayyun idanunta zuwa gefen makeken tabel din inda nan kwayar idanunta suka sauka akan wani qaramin madaidaicin fream mai azababben kyau tayi taku biyu tare da kai hannunta ta d'auki fream din tana dubawa, mace da nmj ne cikin shiga ta alfarma da wani kyakkywan baby, inda gabad'aya hannuwansu ke jikin baby sun bashi kyakkywan runguma ,sunyi kyau sosai kowannensu fuskarsa d'auke da murmushi wanda babu tantama na farin ciki ne .acikin kallon kurullar da takewa hoton ne ta gano irin tsananin kamar da matar dake cikin fream din tayi da mr ata ."tayi shiru kawai tana kallonsu gabanta na fad'uwa kafin ahankali ta ajiye fream din a inda ta dauka ta cigaba da tsayuwa tare da zance zuci"ya Allah kasa nadiya tazo"dan muddin ban yi mata tarin tambayoyin dake cunkushe da zuciyata ba bazan samu salama ba ,matsawar ban ganta ba kuwa zuciyarta zata qare ne acikin wasi wasi ." mr ata cigaba da duba sakonin mutane ,bayan kamar mintuna talatin da barin maryamah office dinsa ya gama duba sakonin mutane tare da kashe laptop din gabansa ya rufe ya yunkura zai mike tsaye domin dai shima zuwa yanzu zuciyarsa ta aminta da nadia bazata zoba ,sai dai bai kai ga qarasa mikewa ba yaji ana knowking din kofa glass din office dinsa tare da neman izinin shigowa." a natse ya kai kallonsa ga kofar sannan ya koma a hankali ya zauna Inda tsumammun idanunshi na kallon glass din kofar shigowa ,nan take ya fahimce nadiya ce kuma daman yayi wannan tunanin duk da bashi da tabbaci kasancewarsa tare da maryama ne ya hanata zuwa ,sai dai ko wani dalili ne na dabam ."cike da jin isa ya motsa lip's dinsa ahankali yana cewa "coming!tare da yin juyi akan kujerar da yake zaune ta turo kofar ahankali ta shigo tare da maida kofar ta rufe ahankali ta tsaya batare data qaraso gabansa ba ."daga inda take tsaye ta soma magana cike da matsanancin fargaba "ammm so..."am so sorry sir nayi lattin zuwa sakamakon wani dalili na samu sakonku ta hanyar e-mail daga office dinku that's why I came "coming !"ya fad'a yana hade hannuwansa duka ya dafe ha'barsa yana qare mata kallon tsab ." Jikinta a matukar sanyaye ta qaraso taja kujerar dake fuskantarsa baya kad'an ta zauna a hankali ,a natse ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa dake ajiye akan table ,fuskarsa da zuciyarsa a dake ya soma neman number maryama yana manna wayar a kunnensa,ringin d'aya ta d'aga.yayi magana a can kasan makoshi sannan yayi disconnecting din kiran ya ajiye yace "ko kinzo da takardunki?yes sir! ta fad'a tana sauke numfashi "let me see!" ta mika masa wata jaka baka wanda takardunta ke ciki ,sai daya furzar da numfashi kana ya miko zafafan yatsun hannunsa farare sol ya kar'ba ya bude a natse ya fara duba takardunta yana cewa "kin tabbatar da komai na ciki ? yes sir komai na ciki ta fad'a tana faman kyalle kyalle acikin office  din yayinda shi kuma ya cigaba da duba takardunta daya byn daya yana satar kallonta ,gabadaya ba'a natse take ba dan kallo daya mai hankali zai mata ya fahimci bata da gaskiya "sir zuwa yaushe ne zan fara aiki ?"very soon zai iya kasancewa ma next week "ya fad'a yana mika mata takardun tasa hannunta ta kar'ba shi kuwa sai faman kallon kofar shigowa yake yana mamakin yadda maryama ta 'bata lokaci gurin shigowa ." "Sir na dade rabona da aiki da ATA company ko zan iya samun takardun tsaretsaren ayyukanku na yanzu?"me zai hana zaki samu mana ya fad'a adaidai lokacin da maryaamah ta turo kofar ,ahankali ta shigo ta maida kofar ta rufe ta had'e hannuwanta duka a qirjinta ta rungume fuskarta babu alamun wasa ko tsoro atattare daita ,jin motsin shigowa yasa nadiya ta d'an juya bayanta sai ganin maryamah tayi tsaye tana kallonta, kallo mai tattare da tunhu ma, da sauri nadiya ta mike tsaye jikinta na karkar wa tana kallon maryamah, ido cikin ido suke kallon juna dan sam bata yi expecting zata ganta ba duba da ba'a wannan company take aiki ba , maryama ta soma taku ahankali har ta qaraso kusa daita ta tsaya still kwayar idanun nadiya na cikin nata babu abinda maryamah ke gani alokacin sai tunanin ganinta na farko da taí lokacin da tazo gidansu amatsayin abokiyar aikin sadam yadda komai ke zuwa maryamah haka yake zuwa ma nadiya tunanin maganarta da sadam ne ya shiga dawo mata daki daki alokacin da take bashi labari samun aikinta a ATA company ." "My heart na samu aiki a ATA company gsky naji dadin samun wannan aikin "ba dadi ya kamata kiji ba ,abun ki tsaya kiyi tunani ne ," me yasa suka kiraki adaidai wannan lokacin cewarsa "idan zaka tuna ai na ta'ba aiki dasu lokacin baya kafin naje kasar Índia kuma naji dadin aiki dasu haka zalika suma sun ji dadin aiki dani ,daman kuma ni bani da wani babban burin da wuce nayi aiki da ATA company yanzu ga dama ta samu sai yanzu nasan na samu aiki mai kyau "babu wani aiki mai kyau da kika samu dan baza kiyi aiki da wannan campany ba". ya fad'a tare da mikewa tsaye ya juya mata baya ,ta kallesa a matukar firgice tana cewa "me kake nufi da bazan yi aiki da wannan kamfanin ba ?ta tambayesa tana dawowa gabansa ta tsaya tana kallonsa ranta a bace "saboda maryama na aiki a d'aya daga cikin kamfanin su " to sai me idan maryaamah na aiki a AGC ? maryama na aiki a AGC ni kuma zanyi aiki a ATA ta ina zan hadu daita ."? " kaga my heart banason wani rigima yanzu ." kai yanzu ba kamata yayi kayi murna ba zan samu aiki da zamu ji dadin rayuwarmu kafin ka samu naka aikin ba ?"ya matsota sosai tamkar zai shige jikinta dan har masoyan suna iya shakar numfashin juna sannan ya kai hannuwansa duka ya riko kafad'unta tare da kwantar da murya "ina son ki samu aiki mana amman me yasa bazaki fahimceni ba idan ya kasance plan aka had'a miki fa taya zaki kubutar da kanki ?lokacin data kawo nan qirjinta ya dinga bugawa fiyye da kaida ."kafafuwanta suka kama rawa "tabbas zargin sadam ya tabbata plan akan shirya mata gashi kuma tana tsakiyarsa tsundum . ta sake tuna maganar sadam ta karshe " ban amince kije ba amman idan kince lallai sai kinje duk abinda ya biyo baya babu ruwana kuma bazan saka kaina cikin rigimar ba sannan zaki nemini ki rasa rashi na har abada ".duk wannan sharad'in daya gindaya mata da zata fito sai da yayi qoqarin hanata hasalima shine dalilin da yasa bata zo akan lokaci ba dan rigima sukai sosai da kyar ta samu ta fito ." "I hope that you recognize my face ?" maryamah ta tambayeta tana tsareta da kwayar idanunta masu matukar haske ." muryar nadiya na rawa da zuciyar ta tace "uhmm .." eh na gane ki sosai amman ban yi tunanin zanganki anan ba ." eh dole kiyi mamaki ganina tunda Kinsan abinda kikayi ,amman ni duk wannan bai dameni ba ,akwai tamabayoyin da nake son zan miki a halin yanzu,tambaya ta farko "me yasa kikazo gidanmu amatsayin abokiyar aikin sadam ? nan take gaban nadiya yayi wani irin mummunar fad'uwar kafin daga bisani ya shiga dukan tara tara, zuciyarta banda tsinkewa babu abinda take wani irin tsoro da matsanancin firgice suka mamayeta alakaci d'aya ta nemi dukkanin wata natsuwarta ta rasa kallo d'aya zaka mata kasan bata cikin kwanciyar hankali da natsuwarta ." "sai tambaya ta gaba me yasa kika bawa wani number wayata ya kirani a tsakar dare nazo aiki da wuri ?"nan ma gabanta ya ba da dammm hantar cikinta ta kad'a "bayan kin rasa wayarki na samu wayarki a hannun wani bayan haka kika kirani domin kiji wayar tana hannun waye da kika ji muryata kikayi discounting din kira me kike nema atare dani ?duk me yasa kika min wad'an abubuwan da kika min ?nadiya tayi shiru ta kasa kwakwaran motsi yayinda jikinta ya cigaba da rawa "ta rasa wace amsa zata bata domin gamsar daita yadda nadiya ke kallon maryama cikin rashin sanin me za tace mata haka mr ata yake binsu da kallo yana mamakin qarfin halin maryama ,yar yarinya daita amman akwai kwarewa da qarfin hali da rashin jin tsoron fuskantar duk wanda zatai magana dashi sai a yanzu ya sake gasgata qarfin halinta ba iya akanshi kad'ai take yi ba ,kuma yayi imani bashi ba duk wanda yayi mata ba daidai ba sai ta saisaitashi tare da yi masa karan tsaye arayuwarsa kamar yadda take qoqarin yiwa nadiya a yanzu " gabad'aya nadiya ta rasa abun yi domin tana cikin wani irin gigita da tashin hankali wanda bata ta'ba shiga irinsa ba ,ahankali mr ata ya maida kwayar idanunshi sosai ya zubawa maryama kamar yadda nadiya tayi kafin ya juye fuskarsa ya sake had'eta tamau kamar yadda ya saba zuwa yanayi na kamewa da rashin d'aukar raini sannan ya kalli inda nadiya take tsaye cikin tsananin gigita ya bud'e baki ya fara magana "ke... ya kikayi shiru ki bud'e baki ki bata amsar tambayoyinta, dan matsawar baki ba bata amsar tambayoyinta ba lallai bazaki bar office din nan ba idan kuma ya zama lallai sai kin barsa to ki tabbatar a hannun hukuma zaki kasance ."ya qarasa maganar yana kallonta à kaskance "ta waigo da sauri inda yake tana kallonsa a matukar tsorace "yes me yasa kike bibiyar rayuwarta tare da caza mata kwakwaluwa?.bana bibiyar rayuwarta amman a wasu lukuta yana da kyau mu bar wasu abu saboda sirrin dake ciki dan ..."sai kuma tayi shiru ta kasa qarasa maganarta "ko babu komai bazata fad'a masu abinda zai yi sanadiyyar rasa sadam arayuwarta ba domin shi din muradin ranta ne da soyayyarsa aka halicci zuciyarta kuma tayi imani sadam na matsanancin sonta ." "me kike kokarin kice nadiya ?kinga karya bata da wani mahimanci arayuwar d'an adam bana bukatar kiyi min karya dan girman allah idan Kinsan wani abu akan yaya sadam ki fad'a min bare ma ni jikina yana bani kina tare dashi "what !"yes abinda kika ji shine abinda na fad'a "sadam fa kika ce ?"!nadiya ta furta sunansa tana duban maryama ?shifa fa ?"inji cewar maryamah "idan har sadam yana tare dani ai da tun tuni na kawo muku shi koda kuwa acikin halin hauka yake ko wani abu makanmanci haka idan kuma akan muryar da kika ji ne a waya kisani wannan muryar ba muryar sadam bane muryar sabon saurayina ne da zan aura ne ta fad'a tana saisaita natsuwarta tare da hura mata hanci amman dai zan fad'a miki wani abu domin nasan sadam bazai ta'ba fad'a miki tsakaninmu dashi ba ."nida sadam mun kasance masoyan juna ne mun had'u dashi a shekarun baya a makaranta ." "abubuwa dayawa sun shiga tsakanina dashi tare da alqawarin aure byn nayi tafiya zuwa kasar india na samu labarin aurensa da mutuwarsa nayi matukar gigita da jin aurensa kuma naso da zarar na dawo kasar na maka shi a kotu .nan take maryam ta shiga wani sabon tashin hankali mai tsanani ta koma ta jingina jikinta da glas wanda shine madadin bango acikin office din tana cigaba da kallon nadiya cike da tsananin tashin hankali "."Ina ta qoqarin shirya yadda zan maka shi a kotu domin kwatarwa kaina hakina kwatsam sai kuma naji labarin mutuwarsa tsayawa fad'a miki irin tashin hankalin dana shiga maryama bata lokacin ne saboda ina mutuwar son sadam son da bazan iya bar ma wata halitta ba" "actually akwai wasu hotunan da mukayi dashi kafin na bar kasar nan ,idanun maryamah ya cika da ruwan hawaye shi kuwa mr ATA jira yake nadiya ta gama maganarta ."nayi imani wadan nan hotunan suna cikin dakinsa kuma duk da baya raye zaa iya ganosu cikin sauki shine ma dalilin da yasa na dawo saboda banason kuga munin hotunan da mukayi dashi dan ya sha bani labarin yadda kuka yarda dashi kuka aminta dashi muddin kuka ga hotunan mu tare cikin wani yanayi kwarin gwiwarku akanshi zatai sanyi."hawaye masu zafi suka zubo akan kuncin maryama lokaci data ta tuna ranar data kamasa yana amsa wayar mace "banyi niyyar fad'a miki ba saboda nasan zakiji ciwo sosai acikin ranki amman wallahi wannan shine dalilin zuwana gidanku har na bukaci nabiki dakinsa sai dai a ranar ban samu naga hotunanmu ba shiyasa nayi tunanin sake dawo da daddare . lura da nayi idanunki biyu kina aiki yasa na kiraki tare da canza murya ni kaina lokacin zuciyata a tsorace take saboda banason kiga private pictures dinmu shiyasa nayi duk abinda nayi na kwashesu dan allah kiyi kokarin ki fahimceni amman fa kisani mijinki sadam ya yaudareni matukar yaudara ." "maryamah sadam yaci amanata na yarda dashi na mika masa ragamar rayuwata amman ya watsar da yardar da nayi masa saboda bai fad'a min cewar zai yi aure ya barni ba ."na tafi kasar india da zumar idan na dawo zamuyi aure dashi amman sai labarin aurensa kawai naji yayi aure intakaice miki ana gobe zaa daura aurenku munyi waya dashi daace zaa ga wayarsa to da kin tabbatar da duk abinda na fad'a miki wata killa da zuciyarki ta buga sakamakon abinda zaki gani domin abubuwan dake tsakanina dashi ko Ke da kike matsayin matarsa bana tunanin kunyi irinsa dashi ."Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun maryama ta dinga furtawa acikin ranta hawaye na zuba akan kuncinta masu radadi da ciwo." Yayinda zuciyarta ta dinga mamakin maganganun nadiya akan halittar data yi imani bazai ta'ba aikata hakan ba domin itama ta yarda dashi "maryama ki daina mamakin ,bazan ta'ba daina mamaki ba nadiya har sai naga sheida akan hakan yanzu ga wayarki a hannunki nayi imani idan har zaa samu hotunanku a wayarsa ko katin hotunanku to lallai zaa iya samu a wayarki tunda kuna tsananin son juna bai zama lallai ku iya rabuwa da hotunan juna ba "wannan haka ne maryama nadiya ta fad'a tana goge nata hawayen sannan tana qoqarin bude wayarta domin tabbatar mata da gaskiyar data bukata hotuna guda biyar ta nuna mata kuma duk suna tare da sadam babu kayan kirki ajikinsu cikin yanayi na tsananin soyayya "kadan ne wannan maryama ,kinga bazai yuwu na bar wayata a hannunki ba duk da nasan ganin wadan hotuna zasu miki wuya allah dai ya jikan sadam kawai ni zan wuce ta d'auki jakarta ta rataya ta fice daga office din ." wani yanayi mai tsarkakkiya da wuyar misaltuwa maryamah ta tsinci kanta ciki rawar da jikinta yake yasa ta kasa tsayuwa sosai tasa duka hannuwanta ta dafe hannun kujera dan karta kai ga fad'uwa kasa da sauri mr ATA ya kamota ya zaunar daita akan kujera domin ya fahimci zata iya zubewa kasa, ya rike yatsun hannunta gam yana kallonta yana jin wani irin yanayi mara misaltuwa na shigarsa duk da yaso yayi ma nadiya nashi tambayar amman ganin tashin hankali da maryama ta shiga ya bar nashi amman lallai sai ya cigaba da bibiyi rayuwar nadiya domin akwai wata gaskiyar da yake tunanin ta boye wa maryama ".ahankali mrs ata ya sakar mata yatsun hannunta dake cikin nashi tare da mikewa tsaye yayinda maryama tai shiru dafe da kanta cikin tsananin tashin hankali mara misaltuwa." "sosai tayi zurfi cikin tunanin rayuwa "a she haka yaya sadam yake cin amanar yardar da sukai masa ?"a she daman baya sonta ya amince da aurenta?"a she daman yana cin amanarta ne ?"hawaye ne kawai yake turereniyar zuba daga cikin kwarnin idanunta yayinda tsumammun kwayar idanun mr ata yake kanta yana kallonta tare da nazarinta kafin ahankali ya cire yar saman suit dinsa yana cigaba da kallonta tare da tura hannuwansa duka cikin aljihun wondon sa still idanunshi na kanta gabad'aya sai yaji damuwarta ta mamaye kowace gaba dake jikinsa."cikin takun nan nasa ya qarasa ya bud'e qaramin frdge ya d'auki goran ruwa ya rufe ya dawo inda take zaune tana kuka sai dai kukan nata ba mai sauti bane domin kuka take da zuciyarta ." A natse ya bud'e murfin goran tare da mika mata "take some water "batare data kallesa ba haka zalika bata kar'ba goran ruwan ba tace "no ..!thank you." ta fad'a cikin wata irin sanyayyar murya mai tattare da tarin damu wa da tashin hankali "Ala hakikanin gaskiya ta dade bata shiga gigitaccen yanayi irin na wannan lokacin ba, ko zata kwatan tashi da wani abu sai dai ta kwatantashi da irin radadin da taji alokacin da taji tarihin rayuwar da iyayenta sukai kafin aure ,zuciyarta tayi matukar gigitata " iya tashin hankali ta shiga a zaunen da take "hakika yaya sadam ya cutar da umma ,sannan yaci amanar yardar da tai masa kuma yaci amanar tarbiyar datai masa da umma zata ga hotun sadam dinta cikin wannan yanayi da'aka kirasa da soyayya tabbas da take zuciyarta zata buga "why yaya sadam me yasa ka zabi irin wannan rayuwar ?"mai yasa kayi mana haka ?"duk wad'an story din da yarinyar nan ta bayar yanzu shi sadam din ya ta'ba fad'a miki ?." yanayin da take ciki bazata iya bashi amsar tambayarsa zai fi ya barta taji da tashin hankali daya tsinci kanta ciki ,numfashi kawai take janyowa da kyar tana fitarwa "wannan shine matsalarki ana magana kiyiwa shiru ,okay but now this is your problem tunda kinsan komai akan mutumin da kika yarda dashi ,daman kuma matsalarku kenan mata kuna da saurin yarda da mutun kalli irin abinda ya saka miki dashi, yasan bai sonki mai yasa zai amshi aurenki har yayi nasarar dasa soyayyarsa acikin zuciyarki ?"is better to forget him in your life ki manta ko kuma nace ki goge wannan yarda da kika masa coz you trust him so many " "bani kad'ai ba gabad'ayanmu ne ,mun yarda dashi mun aminta dashi shi din jigo ne acikin rayuwar ahlinmu kamar yadda mahaifinsa ya kasance alokacin da yake raye "sai dai mun yarda da yaya sadam dayawa batare da tunanin zai ta'ba mana haka ba ,we trusted him blind ,idan wani yace min yaya sadam zai aikata haka agare mu bazan ta'ba yarda ba duk da na ta'ba kamashi yana waya da mace amman siffa ta nagarta da kamala yaya sadam ya had'asu bazakace zai iya rungume wata mace da ba muharamrsa ba bare har ya kasance cikin irin wannan yanayin dana gansu tare da nadiya ba "I trusted yaya sadam without thinking ."ta qarasa maganar tana zubar da hawaye" I trusted him without thinking because I don't believe that yarda dashi din zai zame min qalubali arayuwata ."shiru ne ya ziyarci office din kafin ahankali ta cigaba da magana cikin muryar kuka "shikenan yanzu babu wanda zaka iya yarda dashi ?" ta fad'a wasu hawayen masu zafi da ciwo suka zubo mata " Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 36 Daga inda mr ATA yake tsaye yayi shiru tare da zuba mata tsumammun idanunshi yana kallonta yana jin wani irin zallar 'bacin rai na ratsashi saka makon jin sautin kukanta da kuma ganin yadda hawaye ke turereniyar gangarowa bisa kuncinta." sosai kukanta ke ratsa kunnuwansa da zuciyarsa dake bugawa da matsanamcin qarfin gaske ."nan take yaji zuciyarsa na qoqarin motsawa sai dai ganin yanayin halin da take ciki alokacin yasa ya dinga kwantar da zuciyarsa  yana qarfafata dan kar yayi misbehaved ."ahankali ya dinga danne matsa nancin kishin da yaji yana taso masa yana kai kawo acikin zuciyarsa dama gangar jikinsa ."naunauyen ajiyar zuciya ya sauke yana mai kwantar da murya cikin salo na kwantar da hankali ya soma magana a natse "maryama look at me!"ya fad'a kwayar idanunshi na kanta ,bata d'ago ta kallesa ba kamar yadda ya bukata sai dai hakan bai hanashi fad'ar abinda yayi niyya ba ,dan haka ya cigaba da magana "maryama dan ka yarda da mutun bai zama kuskure ba ko wani laifi ba ,kamar ka yarda da mutun as ending yaci amanar ka."ya qarasa maganar tare da yin shiru yana sauke numfashi yayinda ita kuwa sai faman sheshekan kuka take da sauke numfashi da qarfi tamkar wacce tayi gudun tsere tana sake jin mamakin irin rayuwar da yaya sadam dinta yayi da nadiya ," "yarda da mutun maryama ba kuskure bane amman dai yana da kyau kisan wani abu "shi wannan mutumin ya amince da aurenki ne alhalin zuciyarsa tana ga wata ."idan kuma har ya kasance yana sonki tô kisani da ya rayu zaki sha mugun wahala a hannunsa kasamcewar zuciyarsa tana tare da wata dabam, zuciyarsa tayi miki karya da yawa maryma sannan wannna mutumin baya miki soyayyar gaskiya ,domin kuwa duk abinda kake so tsakanin da Allah duk runtsi duk wuya kana qoqarin fad'a masa sirrin dake cikin zuciyarka ,ya so ya saka yaudara cikin lamarinsa koma nace ya saka yaudara. A tashin farko da'aka bashi aurenki ya kamata ya fad'a cewar yana da wacce yayiwa alqawarin aure amman sai yaja bakinsa yayi shiru yaki fad'ar gsky kinga ko anan ma yaci amanar mutanen dayawa amanar nadiya amanarki da kuma amanar mahaifiyarsa ."abu na gaba da bai mutu ba da bazaki ta'ba sanin yaso nadiya ba kuma dole kuna tare zai koma gareta wala ya aureta wala kuma su cigaba da soyayyarsu ."mutumin nan ya cuceki dayawa dan ya dasa miki sonshi alhalin shi a zuciyarsa ba haka bane ,yayinda ke kuma kika d'aukesa a matsayin abun sonki da yardarki ,har kika d'aukesa matsayin masoyi kika yarda dashi kika mallaka masa ragamar rayuwarki you know this is your biggest mistake maryama domin kuwa kin so wanda bai dace da rayuwarki ba,haka zalika kin so mutumin da ba kece asalin true love dinsa ba, amman kika zauna kina yaudarar kanki kina cutar da kanki a banza har kika kasa cigaba da rayuwa mai dadi adalilinsa ." tunda ya soma magana kukanta ya qaru hankalinta ya sake tashi zuciyarta ke qoqarin son amincewa da maganganunsa amman tayi saurin kawar da hakan dan amincewa da hakan ma ganganci né da butulci . "kuka take sosai har da sheshekan tamkar ranta zai fita "wayyo allah ni mryama !"wayyo allah rayuwata ni kuwa wace irin maseefa ce take yawo acikin rayuwata ?"kullum rayuwata cikin jarabawa da tashin hankali take, ahankali ya matso kusa daita tare da kiran sunanta cike da tausayawa ." "maryama .!" still dai bata d'ago ba "bazan hanaki kuka ba saboda ya cancaci kiyi kuka fiyye da wanda kikeyi a yanzu so continue crying okay "dan yana da kyau kiyi kukan yarda da amanar da kika bashi na tsawon lokaci so kiyi kuka iya kuka sannan ki dawo ki canza rayuwarki zuwa reality ."sai lokacin ta d'ago shayayyun idanunta da suke cike da ruwan hawaye ta tsura masa tana kallon yadda ya tsareta da nashi idanun yana kallonta cikin tsananin damuwa ahnkl ta motsa lip's dinta dake rawa rawa tace "na.."na kasa fahimtar komai sir bare na fahimci abinda kake nufi dani  a yanzu amman dai ina jin kamar yaya sadam dina yana raye kuma zai dawo gareni sai dai nasan bazai dawo ba ."ta qarasa maganar idanunta na zubar da ruwan hawaye masu rad'adi ". "shikenan ni da umma da kowa mun rasashi mun yarda mun rasashi sai dai ba zamu ta'ba mantashi arayuwarmu ba most especially ni saboda shi da mahaifiyarsa sun min komai arayuwa tun daga tasowarta har zuwa girmana I never thought I will loose yaya sadam, sai dai mun nemesa sakamakon yarda da zuciyata tayi na cewar yana raye acikin duniyar nan bai mutu ba wanda shine ma dalilin da yasa rayuwata take tsaye a waje d'aya na kasa cigaba da rayuwa kamar kowa a kullum ina ganin kamar zai dawo ne .""maryama ki cire duk wannan tunanin arayuwarki da zuciyarki domin kuwa imagenation ne kawai kikeyi wannan mutumin ba zai dawo ba kina 'bata lokacinki da rayuwar ki ne kawai a banza akan mutumin da bai d'aukeki da matsayin komai ba ".wai mai yasa bazaka fahimci me nake ji araina ba ?"mai yasa kake masa kallon mayaudari agareni "? mai yasa kake ganin kamar cewar baya sona ?" "wallahi da fari ne ya nuna min alamun rashin so amman daga baya ya soni fiyye da tunaninka .wayyo allah yaya sadam shikenan bazai dawo gareni ba ?"shikenan shima na rasashi ?"he wil never come back to me that's why I will never forget him in my heart ,ban sani ba "ban sani ba ko zuwa nan gaba ko zan iya ciresa araina amman for now I don't think sir bana tunanin zan iya raba zuciyata da tunaninsa dan bazan iya rayuwa babu shi ba idan kuma na rayu to tabbas rayuwata zata qare ne akan tunanin yadda na rasashi "ta qarasa maganar tana kai tafukan hannuwanta zuwa fuskarta ." Shiru mr ata yayi  cikin tsananin tashin hankalin abinda ya gani acikin akwayar idanunta tabbas son mutumin ya hango acikin kwayar idanunta "yaji duniya ta tsya masa cak , hatta numfashinsa dake kai kawo yaji ya tsaya ,yaji kmr kasa ta tsage ya shiga saboda muzantar da yayi ,ahalin yanzu yafi bukatar ta fiyye da komai a rayuwarsa  baya son tana yawon magana akan wannna mutumin gumi ne ya shiga tsaftsafo masa takoina ajikinsa, tsayuwa ne ya soma gagaransa, ahankali ya zura hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa tare da juyawa ya fara kai kawo acikin office din yana kallonta da tsumammun idanunshi da sukai jajur suka canza kala tamkar yadda nata idanun sukai yayinda zuciyarsa ke tuttukin bakincikin maganganunta "yana son raba zuciyarta da tunaninsa ,yana son yaji ta furta kalmar tsana a garesa "yana son yaji tace daga yau ta daina son shi ."sai dai har yanzu data san duk abinda ya boye mata ta kasa ciresa a zuciyarta da rayuwarta har ma tana ikirarin bazata rayuwa babu shi ba." ahankali ya zare hannunsa d'aya daga cikin aljihunsa ya daura akan hannun kujerar dake ajiye abayanta yana tunanin matsayin rayuwarsa idan rayuwarta ta cigaba a haka ,sosai ya zurfafa tunaninsa still dai kwayar idanunshi suna kanta suna aikin kallonta sannan at the same time yana tunanin matakin daya kamata ya d'auka akanta "shikenan shima na rasa shi ?"he wil never come back to me that's why I will never forget him in my heart ban sani ba "ban sani ba ko zuwa nan gaba ko zan iya ciresa araina amman a yanzu bana tunanin zan iya raba zuciyata da tunaninsa dan bazan iya rayuwa babu shi ba ,idan ma rayu rayuwata zata qare ne akan tunanin yadda na rasashi ."wad'an nan kalaman nata sunyi matukar kona masa zuciya."sai dai kallonta kawai ya cigaba da yi tana kuka akan wani bashi ba "ji yayi kamar ya fashe mata da kuka shima ko zuciyarsa zata rage jin rad'ad'in dake tattare daita." "Hakika  yau din tana cikin ranakun datazo masa da abubuwa da yawa marasa dadi shi da ya d'auki tsawon shekaru yana dakon soyayyarta batayi kukan soyayya dan shi ba take yi dan wani banza can katon mayaudari, ahankali cikin takunsa na izza ya soma taku ya iso inda take zaune sai jin tsayuwar mutun tayi a gabanta sai dai bata d'ago ba dan tasan shine muryarsa cike da matsanancin tashin hankali yace "maryama come with me !" yana gama fad'ar haka ya juya ta d'ago kanta ahankali tabi bayansa da kallo "where are we going sir ?"don't ask me just come "ya fad'a a dan zafafe .bata mike ba sai dai bugun da zuciyarta ke yi ya qaru gabanta ya dinga dukan tara tara, jin alamun bata da niyyar mikewa ya sa ya dawo da baya da baya ya kai lallausan tafin hannunsa ya cafki tsintsinyar hannunta cikin nashi ya soma tafiya daita cikin zafin nama tace "sir ka tsaya ka saurareni ina kuma zaka tafi dani adaidai wannna lokacin ?"ta fad'a a matukar tsorace hawaye na gangaro mata ". "ai kince bazaki iya rayuwa babu shi ba zan nuna miki hanyar da  zaki samawar zuciyarki salama né "yana gaba tana biye dashi tana sheshekar kuka tana kiran"sorry sir! am so sorry sir dan tun kafin tasan me zai mata taji matsanancin tsoronsa ya mamaye kowace gaba ta gangar jikinta bai tsaya daita a koina ba sai a wani wawakeken fili dake sama na qarshe wanda anan jet dinsa yake saukesa a duk sanda bukatar hakan ta taso yana gama qarasowa tsakiyar filin yayi filinging da hannunta dake rike cikin nasa yana yarfe hannunsa yana furzar da wani huci mai zafi tare da haki yayinda 'bacin ransa ke sake qaruwa "sir akan wani dalili zaka kawo ni ?"ta tambayesa tana sheshekan kuka "ki tsaya da kyau ki fahimceni kince bazaki iya rayuwa babu shi ba okay ?"ta tsura masa kwayar idanunta dake cike da ruwan hawaye "ba dai kina son kashe kanki akan mutumin da bai damu da rayuwar ki ba? ".sir why I are you saying that?"wa ya fad'a maka bai damu dani ba ?"tai masa tamabayr wasu hawaye na turereniyar zubowa ." "wallahi ya damu dani kuma yana sona dan bazan ta'ba samun mutunmin da yayi min abinda yaya sadam yayi min ba, ya soni alokacin da wasu suka kini "yayi min dukkanin wani hallacci a rayuwata wallahi bazan iya manta shi arayuwata ba i can't never forget him I can't I can't !!"correct I know you can't do without him ba ?" ta gyad'a masa kanta alamun "eh! okay ki sani akwai abinda ya kamata kiyi domin ki kawo ma rayuwarki sauki akanshi "yana gama fad'ar taji ya sureta yayi sama daita nan take ta saki qara mai sautin tare da rud'ewa muryar ta da qarfi ta fito wajen cewa  "Where will you take me to ? dan girman allah ka saukeni duk yadda ta gigice tana masa magiya hakan bai sa ya sauketa ba ,tafiya kad'an yayi daita ya direta da qarfi yana hura hancinsa sannan ya riko yatsun hannunta ya kai kanta daidai inda zata iya hango kasan ma'aikatan ." sosai take kallon qasan maakatan zuciyarta na wani irin tsinkewa babu zato babu tsamanin taji yace "jump!"ya fad'a hankalinsa a tashe yana sake hura hanci, gabata ne yayi wani irin mugun bugawa da qarfin gaske ta d'ago kanta a matukar gigice tana kallonsa a matukar tsorace tare da cewa "what?"yes wannan shine best solution agareki shine kawai abinda zai kawo miki qarshen kuncin da kike ciki kuma shi zai kawo qarshen rayuwarki "me kake nufi da haka sir?"kin manta kince bazaki iya rayuwa babu shi ba tô shine nake son ki kawo qarshen rayuwarki yanzu tunda bazaki iya manta shi ba "kina zubar da hawayenki a banza bayan Kinsan mutumin nan ya mutu baya raye "wani irin tsoro da matsanancin firgice mr ata yaga ya bayyana akan fuskar maryama "oya jump !"ya sake maimaita mata yana nuna mata qatangar  da yatsun hannunsa "ka fahimceni sir akwai shakuwa ne a tsakanimu koda aure bai shiga tsakninmu ba ni dashi mun taso tare more than 20 yrs kafin batun aure ya shiga tskaninmu shine dalilin da yasa nake jin bazan iya rayuwa babu shi ba ". "Ai nima shine dalilin da yasa kika ji nace kiyi tsalle ki fad'a qasa ki huta da damuwar dake damunki kowa ma ya huta ki bishi zuwa inda yaje." shiru tayi ta kasa cewa komai tana kallonsa da shayayyun idanunta tana sake jin wani sabon mamakinsa duk da tasan halinsa da saurin fushi da d'aukar abu da zafi amman bata d'auka zai iya kwatata mata yadda zata salwantar da rayuwata ba "why  are you still westing your time maryama jump" ya sake furtawa a karo na uku "ynzu tsakaninka da Allah kana son na hau na fado na kashe kaina "?tayi maganar cike da tashin hankali "kana son na kashe kaina ?"ta sake tamvayarsa cikin muryar kuka taku ya qara ya matso kusa daita tare da cewa "no !"banason ki kashe kanki kawai dai nace ki fad'o ne dan ina son ki cire wannan mutumin aranki ki cigaba da rayuwarki kamar kowa coz life goes on ." Cigaba da kallonsa take jikinta na wani irin karkarwa"anyway idan kina son ki daina jin radadin rashinsa aranki kina bukatar kiyi kuka  mai tarin yawa da sauti mai qarfi batare da wani ya baki hakuri ko rarrashi ba ."gabanta ne ya bada dammm da qarfin gaske "kiyi kuka  iya kuka maryama ki cire wannan damuwar dake damun rayuwarki "wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki mai wuyar misaltuwa"wai me kake nufi ne ?"babu irin kukan da banyi ba da kuka zai iya sawa na mantashi nayi kuka mai tarin yawa abaya amman bai sa naji zan iya manta shi ba ."maryama !" ya kira sunanta a fusace jikinsa na wani irin rawa "ki kalleni da kyau ba wasa nake dake ba nace kiyi kuka mai sauti irin wanda baki ta'ba yin irinsa ba zaki ga abinda zai faru bayan kin gama "amman .." listing maryama banason jin komai daga bakinki just cry with sound ki cire ciwon dake damun zuciyarki." kiyi kuka mai sound zaki rage jin nauyi a qirjin ki "bazan iya wani kuka mai qarfi ba  bayan wanda nake yi a yanzu ba "nace kiyi kuka mai sound  "gsky ni bazan iya wani kuka ba wanda yafi wannan ba ."ta fad'a tana juya wa da sauri zata bar gurin dan a matukar tsorace take dashi dan gani take zai iya d'aukar ya jehota ta sama ta mutu tunda ba imani garesa ba. da sauri ya biyota tare da riko tsintsiyar hannunta da qarfi wani qara ta saki da qarfi "auch!" cike da zafin zuciya ya juyo daita suka fuskanci juna har suna iya jiyo bugun zukatansu da kuma saukar numfashinsu "ina zaki ?" taji saukar numfashinsa adaidai saitin wuyanta da fuskarta "tambayarki nake ina zaki ?" tayi shiru tana dubansa a tsorace "matsawar kina bukatar zaman  lafiyarki  dani lallai sai kinyi abinda na bukaceki kiyi idan ba haka ba na rantse sai dai mu tabbata anan amman babu inda zaki ,taya zaki kashe kanki a banza "baki san cewar wannan tunanin da wannan tashin hankali zai iya shafar kwakwaluwarki da rayuwarki ba ?"common maryama cry ." "sir I can't ! ya sake yin  kurkusa daita har babu wani space daya saura  a tsakaninsu wanda hakan yasa numfashinsu  ya gauraye waje d'aya dan sosai suke shakar numfashin juna wani wahalallen numfashi ya sauke yace "kiyi zaki iya kiyi kuka da iyakacin qarfinki maryama wallahi muddin bakiyi ba bazaki samu kwanciyar hankali ba oya one ,two three .." ai yana gama fad'ar 3  ta kamkame jikinta waje d'aya ta soma kuka mai qarfi tun daga qasan zuciyarta kukan ke fitowa da sauti  jikinta na d'aukar rawa kuka take sosai jikinata na cigaba da rawa har qafafuwanta suka kasa d'aukarta bata san sanda ta zube jikinsa ta rungumesa tsam ajikinta sauran kad'an mr ata yayi qasa amman qarfin da yake tattare a jikinsa ya bashi kariya ya tsaya bisa qafafunsa sosai batare daya kai hannunsa jikinta ba." wani irin sanyi mai tattare da jin dadin samun nasarar da yayi akanta ya shiga bin jini da jijiyo dake aiki a sansar jikinsa lokacin da yaji ta qara kamkame shi ajikinta hakan yasa yaji wani maganadisun soyayyarta na sake shigarsa, yayinda har lokacin tana rungume tsam dashi tana wani irin kuka mai ban tausayi tana qoqarin goge duk wani abinda tasan damuwa ne acikin momery dinta sai daya tabbatar da tayi irin kukan da yake bukata kafin ahankali yasa hannunwansa duka ya zagaye kugunta dashi ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma mata magana cikin wata irin kasalalaliyar murya mai cike da tausayawa "maryama duniya cike take da jarabawa kala kala amman idan kayi imani da Allah ,Allah yana tare da kai ,ki manta komai da duk abinda ya faru a tsakaninki da mutumin nan zaki iya samun madadinsa koma wanda ya fishi arayuwarki, kisani da  kice kika mutu da yanzu yana tare da wata ko nadiya sun cigaba da rayuwarsu daga inda suka tsaya"ki mantashi arayuwarki shi zai bawa wani damar mallakarki ko baki damar mallakar  wani ." ahankali ya dinga mata magana batare da yace ta daina kuka ba , sosai maryama ta narke ajikinsa ta manta ajikin wanda take kwance inda daddan qamshin turarensa mai sanyi ya dinga shiga hancinta yana kaiwa kwakwaluwarta wani sako na musamman tare da táttaro duk wata natsuwa da kwanciyar hankali zuwa kwakwaluwa dama gangar jikinta ."sosai zuciyarsu tai nitso cikin wata duniya inda soyayyar maryama ta sake samun kyakkywan mazauni acikin zuciyar mr ata yayinda daga can nesa hasken camera sultana ce ke faman aikin d'aukarsu hoto "bazaki ta'ba samunsa ba maryama ,yadda ban samesa ba kema bazaki ta'ba samunsa ba bayan baki samesa ba kuma kin shigar da kanki cikin matseefar da bazaki iya kwatar kanki ba sai kinyi nadama da danasani arayuwarki, idan kuma kince zaki iya wannan fad'ar lallai zan koyar dake yadda ake dandana dacin mutuwa ."kwanciya maryama tayi lamo ajikin mr ata tana kuka tana shaqar qamshin turarensa , zuban hawayenta yake ji agaban rigarsa dan duk ta 'bata masa gaban rigarsa da ruwan hawaye "tabbas duk maganganunsa gaskiya ne ya kamata ta manta komai kamar yadda kowa yake fad'a mata domin ita din macece bata da wani dogon lokacin da zata bata , wani irin dogon numfashi mr ata ya sauke yana hura mata iskar bakinsa cikin kunnenta inda maryama ta sake shigewa jikinsa yayinda sultana ta zuba masu ido cikin zallar bacin rai ganin yadda yanayin ata ya canza one time acikin kankanin lokaci ." ahankali mr ata ya soma qoqarin dagota daga yadda ta kwanta a qirjinsa maryama ta sunkuyar da kanta kanta qasa tana mai tsananin jin kunyarsa "am very sorry  sir maryama ta furta  had'e da  juyawa da sauri tana tafiya cike da kunya tamkar bata son taka qasa ya tsurawa bayanta ido most especially tsukakken west dinta wanda ya bawa bombom dinta damar nunawa kad'an"alhamdulillah ya rab ."ya furta a fili sannan ya tura hannunsa d'aya cikin aljihunsa ya biyota da sauri sultana tayi baya daga maboyarta ahankali mr ata ya kamo maryama kasamcewar bata da sauri suka jera kafad'a da kafad'a "bai ce mata komai ba dan ya fahimci kamar a yanzu take jin kunyar irin rungumar datai masa suna qarasa saukowa qasa direbansa da masu tsaronsa suka taso tare da zagayesu  .da kanshi ya bud'e mata murfin mota kamar yadda ya saba mata kuma duk akan idanun sultana kuma batayi sanya ba gurin saurin d'aukarsu a hoto  ,wadan nan hotunan sun isheni blackmailing dinsa ko ya amince da aurena cikin sauki ko kuma na yad'asu a social media duniya tasan halin da yake ciki a ma'aikatansa "nasani bazai ta'ba yarda mutuncinsa ya zube ba dan dole zai yi abinda na bukata." Tun jami'an tsaronsa da direbansa  a ruwa suna mamakin yadda mr ata yake ma maryama har sun zo sun daina  mamaki domin dai zuwa yanzu sun gama fahimtar mai gidansu ya rufta cikin shaukin soyayyar yarinyar né ,sai dai suyi masa fatan alkhairi jiki a sanyaye maryama ta shiga motar ta zauna tare da lumshe idanunta inda zuciyarta ke bugawa da qarfin gaske ."ya d'an duka ta gefenta, hakika ran sultana baqaramin baci yayi ba sakamakon ganin mr ata durkushe yana rike da hannu rigar maryama yana qoqarin janye mata dan kar ya had'a da murfin mota wani dogon tsaki sultuna taja tana sake mamaki mutumin da tasani mara fara'a da sakin fuska mai nuna ma mata tsantsar rashin kulawa da soyayya mara son farincikin mutane ,mara damuwa da damuwar wani wai yau shine durkushe agaban wata ,watan ma ma'aikaciyarsa bayan ya gama rungumeta anya kuwa duk wad'an nan babuwan ba gizo yake mata ba ?" ta kai hannu da sauri ta murza idanunta adaidai lokacin daya mike tsaye yana aika ma maryama wani kallo wanda bashi da maraba da kallon soyayya "sannan ya  maida murfin kofar a natse ya rufe ." ya zagaya  Wanda shi tuni an bud'e masa bangaren da zai zauna ya shiga ya zauna yana d'an kallon fuskarta da tsumammun Idanunshi har a ruwa ya já motar kwayar idanunshi da hankalinsa na kanta ya zuba mata ido yana qare mata kallo ."ya rasa wani irin mahaukacin so yake mata "numfashi maryama ta sauke sanda ta tuna  girman taimakon da yayi mata a yau din nan ,ya daukar mata alqawarin had'ata da nadiya kuma ya cika wannan alqawarin ." hakika ya cancanci ta yaba masa idan ma da hali ta had'a da godiya dan gabdaya wani abu daya tsaya mata a qirjinta ne taji ya fad'a zuwa cikinta wanda take jin babu tantama tarin damuwa da bakinciki da ta dade tana fama dashi na tsawon lokaci ne ya bar rayuwarta .saukar laulausar tafin hannunsa a saman hannunta yasa ta bud'e idanunta ahankali ta waigo gefen da yake zaune yana faman kallonta kamar zai cinyeta ."nan take idanunsu ya tsarkar cikin juna sukai shiru suna kallon juna cikin wani irin yanayi mai tattare da shauki kafin ahankali maryama ta maida idanunta ta runtse dan bazata iya cigaba da kallonsa ba dan wani iri take ji a sansar jikinta .” kallon da yake mata ma ayanzu da tana da hali zata iya hanashi domin kallo ne dake nukurkusa mata garkuwa jiki ,ahankali ya tsarke  yatsun hannuwan su waje d'aya ya fara  murzawa a tare suka ji  wani abu ya tsarga masu a gabad'aya ilahirin jikinsu da sauri ta sake bude idanunta ." gani tayi ya mugun  tsareta da idanunshi  masu firgita  mutum Iokaci daya tayi saurin kawar da kanta gefe tana jin wani irin fad'uwar gaba kmr tasa masa  kuka tace masa stop touching my body amman ta kasa  aiwatar da komai ." Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 37 Sadam ne zaune a babban parlour’n hotel din da suka kama dake  lejico wanda ke cikin ikoyi hotel shiru yayi cikin tsananin damuwa sanye yake da jallabiya brown colour mai gajeren hannu,a natse ya kai kwayar idanunshi zuwa ga had’ad’den agogon dake manne a bangon parlour’n.” karfe shida na yamma daidai yanzu ta buga, ahankali ya d’auke kwayar idanunshi cike da damuwa ya maida zuwa bakin kofar shigowa parlour’n zuciyarsa na wani irin bugawa da qarfin gaske numfashi ya sauke sannan ya kai hannusa ya shafa sumar kanshi yana sake duba agogo,” a lissafinsa zuwa yanzu nadiya na can ATA company ,gabadaya ya rasa dalilin da yasa yaji ya kasa samun natsuwa ko dan yana jin kamar akwai wata a qasa ne ?”ya rab kasa ba wani shiri bane aka shirya wa nadiya yayi maganar a fili yana d’auke kanshi zuwa kan ‘dan qaramin stood din dake gabansa wanda ke d’auke da tiren kayan marmari .”jiki a sanyaye ya d’auki Koren apple ya kai bakinsa ya gutsura kad’an tare da cigaba da kallon tauraron d’an adam din daya kunna "knocking din kofar parlour da yaji ana yi shi yasa ya d’auki remut da sauri ya rage sautin qarar TV sannan ya yunkura ya mike  yaje ya bud’e kofar .” “nadiya ya gani tsaye rungume da hannuwanta duka a qirji tana dubansa,da wani irin sauri ya riko hunnunta ya sanyata ajikinsa ya rungumeta tsam tsam yana sauke numfashi da ajiyar zuciya atare . bayan kamar second goma ya janyeta zuwa gefensa domin ya samu damar maida kofar ya rufe.”cike da tsananin son juna suka tsurawa junansu ido suna kallon juna kafin ahankali suka tsakarwa juna murmushi,sadam na cewa “banyi expecting zaki dawo lafiya ba , na d’auka shiri ne aka shirya miki dan a gano wani abu akanmu “nadiya ta sauke numfashi kana tace “sosai kuwa my heart shiri ne kamar yadda kayi expecting sai dai na nuna masu kwarewa domin kuwa na d’aurasu a wani bagire da bazasu ta’ba fahimtar Komai akanmu ba ,domin kuwa na shirya masu bayanan qarya kuma sun yarda da hakan kuma sun amince dani .”tana gama fad’ar haka suka samu waje suka zauna cike da kulawa sadam ya turawa nadiya tiran kayan marmari nan na gabansa sannan ya nufi fridge ya kawo mata maltina da ruwa mai sanyi" tare da tsura mata idanunshi .” “Uhm fad’a min wani irin bayanan qarya kika fad’a masu ?”nan take nadiya ta shiga zayyano masa qaryar data fad’a masu tun daga farko har qarshe sannan ta qara da cewa ko kasan cewar maryama baqaramin tashin hankali ta shiga ba sakamakon jin cewar ni da kai masoya ne ?”ta fad’a tana wata irin dariya mai sauti ,”na tabbatar mata kai din nawa ne alokacin baya, amman kuma data lura alokacin da nake mata bayanin soyayyarmu,data fahimci har a yanzu ma kai din nawa ne amman dake wannan yarinyar mahauka ciya ce sai kuka take mai tattare da jimamin rashinka .”my heart sosai fa yarinyar nan ta kamu da sonka anya kuwa my heart wani abu bai shiga tsakaninku ba ?”domin kuwa a irin kallon da nayi mata da tawa fahimtar ta d’an dani dadin ka ne yasa ta damu da rashinka ?”fad’a min menene gaskiyar magana ka kusanceta ko .”?ta qarasa maganar fuskarta tana nuna alamun damuwa da kishi.” Yaya sadam yayi shiru kawai yana kallonta da sauraronta cike da Jin haushin maganar haka ma zuciyarsa sam taji babu dadi kiran maryama da mahaukaciya datai .” karta ga ya guji kowa akanta ta nemi ta dinga ci masa fuska duk fa lalacewa maryama tashi ce kuma jininsa ce kuma har zuwa yanzu tana nan amatsayin matarsa “kin sha furta min wannan kalmar atsakanina da maryama ko mun d’an d’ani dadin juna ne yasa na kasa furta kalmar saki agareta,wannan kalmar baya damuna kamar kalmar haukan da kike danganta maryama dashi ,”karki manta dangan takata da maryama ,ni daita dagin juna ne da suke da tsananin shakuwa amman ina son daga yau wannan kalmar ta zamo qaro na qarshe da zai sake fitowa daga bakinki shiru tayi tana kallonsa da bayanannen mamaki “yes karki sake dangatata dashi banason dan zamu iya samun gagarumin matsala dake.” ya qarasa maganar yana had’e fuska “numfashi ta sauke sannan tace “okay shikenan naji kayi hakuri “.ta fada tare da kamo hannunsa cikin nata a natse bai ce daita qala ba ta cigaba da magana “kayi magana mana kayi shiru kana kallon wani gefe dabam huci ya furzar yana Kai hannunsa goshinsa “na fa baka hakuri duk da ni nasan ba wai laifi nayi ba.” “Saboda me to zaki bada hakuri tunda kinsan bakiyi laifi ba?”ya fad’a a fusace yana qoqarin zare hannunsa cikin nata tayi saurin rikewa tana shagwabe masa “yanzu akan maryama zaka canza min “.ba akanta bane akan kalmar hauka ne banason kina kiranta da kalmar hauka domin ke kanki kinsan babu alamar haka a attare daita “naji kayi hakuri bazan sake ba shiru yayi mata yaki cewa komai “haba mana my heart ka saki ranka mana wallahi idan kana nuna min haka sai naji kamar kana sonta ne “ta qarasa mgnr tana kwanto masa ajiki numfashi ya sauke tare da cewa “shikenan naji naji !! ta dan dago daga jiknsa tana kallonsa “to kayi min murmushi .” murmushin takaici yayi itama dai murmushin tayi kana ta cigaba da magana “ga dukkanin alamu company ata sun nuna zan samu aiki da company dan nasan tunda suka d’aukeni dole zaa sake nemana still dai shiru sadam yayi sannan yayi kicin kicin da fuskarsa “my heart!”ta kirasa bai amsa mata ba amma hakan bai sa ta damu ba ta cigaba da maganarta “da zarar na samu aiki kudi zasu samu kenan ,da zarar mun samu kudi zamu bar wannan wajen ko ba haka ba ?”shiru dai yayi mata .” ta numfasa tare da gyara zamanta “what’s our next plan my heart ?”stil dai shiru yayi dan shi baya jin zai wani barta tayi aiki da wannan kamafanin “my heart kamin magana mana ?”tai maganar tana kai hannunta sansar jikinsa “ba batun samun kudi bane damuwatq dan banason Kiyi aiki a wannan kamfanin ,domin ina son muyi nisa da nan ne mu qara gaba muje inda babu wanda zai ganmu ko wanda ya sanmu far away from everyone “.and far away from maryama ba ..”ta fad’a tana tsarke yatsun hannunsu tare da rungumesa ajikinta” amman kuma duk wannan abun daka lissafa suna bukatar kudi “karki damu zamu samu kudi qasar ma zamu bari gbdy dan haka kar na sake jin batun zakiyi aiki da wannan kamfanin matsawar kina son ki cigaba da ganina a tare dake ko kuma yuwar aurenmu dan kina sake tada maganar aiki da wannan kamfani wallahi na fasa aurenki .”sake rungumeshi tayi tsam ajikinta tana shakar qamshin jikinsa.”shikenan naji duk abinda kace shi zanyi.” ***** Qarfe takwas da wasu ‘yan mintuna motar mr ata ta qaraso titin capitor sakamakon hoodop din da suka iske akan hanyarsu ahankali suka shigo unguwarsu maryama ,direba ya samu waje a gefen titi yayi parking ya fito daga cikin motar ya rufe murfin mota yayi gaba kad’an abunsa inda mr ata ya maida kwayar idanunshi kan maryama still yana rike da yatsunta hannunta muryarsa a kasalance ya kira sunanta “maryama .”! bata amsa ba sai dai ta waigo inda yake zaune tana kallonsa tana kallon yadda yake ciza lips dinsa ,gefe guda kuma tana jin sauyi a sansar jikinta sakamakon hannunta dake cikin nashi sosai ya sanya kwayar idanunshi cikin nata duk da babu wani wadataccen haske acikin motar amman tana jin kwayar idanunshi ajikinta ta Lumshe idanunta hasken wayarsa ya kunna ya haska fuskarta ya tsurawa fusakr ido yaga yadda idanunta suka kumbura sukai wani irin girma fuskarta tayi jajir .”cikin wani irin yanayi yake kureta da kallonshi kafin yaja ajiyar zuciya ya sauke sosai ya kwantar da muryarsa“ya kike jin zuciyarki yanzu ?”kina jin damuwa har yanzu ?yayi mata tambayar ajere sai data had’iye wani abu daya tsaya mata a makoshi kana ta soma magana a natse “ban ta’ba tunani cewar cikin lokacin kankani irin wannan zai sa naji damuwata ta wattanni sun gushe ba ,ta qarasa magana muryarta da alamun son yin kuka “wallahi naji relief sosai amman hakan bazai sa na iya mantawa da d’anuwana ba “ta qarasa maganar tana runtse idanunta “maryama wannan duk mai sauki ne akan ki cigaba da rainon soyayyar matace acikin zuciyarki ,sannan rage damuwar zai sa ki cigaba da rayuwarki cikin salama kamar kowa ,forget your past and leave your present “ko kin fahimci abinda nake nufi.” “naji zanyi duk abinda kace kuma naji dadin gudumuwar daka bani dan ka taimakeni kuma naji dadi sosai “maryama kin yarda sosai da wannan mutumin kuma ina ji a zuciyata har yanzu akwai wani space da kika bashi acikin zuciyarki “wannan haka ne ban ta’ba jin na yarda da wani halitta kamar yaya sadam ba amman ta yaya kasan har yanzu sadam yana da sauran space acikin zucyta?”shiru yayi kawai yana kallonta yana jin wani iri acikin ranshi “sir !”mai yasa kayi shiru kana kallona ?still dai shiru ya cigaba dayi yana cigaba da kallonta zuciyarsa cike da zallar kishi “sir me kake tunani ?bai ce mata komai ba illa ya runtse idanushi “amman nace sir yaakayi kasan cewar idan nayi kuka irin na yau zanji relief ?”ya sake damke yatsunta da karfi tare da sake runtse idanunshi gam “sir ko kai ma ka ta’ba tsintar kanka cikin irin yanayin dana tsinci kaina ne ?”shiru yayi kawai yana tunanin irin rayuwar wahalar da yayi akanta wacce bazai ta’ba mantawa ba “bazai iya kirga sau adadi nawa ya sha giya akan zafin rashinta ba sigari kam ma baa maganarta bare kuma zubar hawayensa “. “sir !sir !! ta sake kira sunansa ahankali har sau biyu ajere sakamakon ganin moond dinsa ya canza “sir me kake tunani ne ko maganata ta ’bata maka rai ne ?”no !”ya fad’a atakaice bata bata min rai ba amman abinda nake baqata dake ki goge wannan soyayyar dake binne a zuciyarki domin bawa wata soyayyar dama shiga rayuwarki yana gama fad’ar haka yace muje ko “.ta kasa fita daga cikin motar ta tsura masa idanunta tana tunanin abinda ya bata masa rai ganin ta kasa tuno wace kalma ce tai sanadiyyar canza masa mood dinsa taga gara kawai ta bashi hakuri sosai tayi kasa da muryarta “kayi hakuri .”! “ba hakurinki nake bukata ba ki goge wannan banzar soyayyar shine abinda nafi buqata “naji zanyi qoqarin yin abinda ka buqata duk da hakan ba abu ne mai sauki agareni ba bayan halaccin ya sadam agareni umma ma abar dubawa ce taso ni ada baya can kuma har a yanzu tana qauna ,ta bani dukkanin wani gata da kulawa tun ina qarama har zuwa girmana ,bata son damuwata yanzu haka tana can zaman jirana bata bacci matsawar bata ga shigowata ba tana girmamani kuma tana tsananin sona zatai iya yin komai akaina “the most special thing in this world to me is my special mumy wato umma wannan yana daga cikin dalilin da yasa cire ya sadam araina zai yi matukar wahala agareni dan umma bazata iya ciresa a rayuwarta ba amman zanyi qoqarin ragewa da fatan bazaka damu da jin haka ba ?”ta qarasa maganar tana kallon yatsun hannunsu dake tsake cikin juna.” Numfashi ya sauke yana cewa “is okay na fahimceki” na gode sosai Allah ya biya maka bukatunka na alkhairi a kasan zuciyarsa ya amsa da” ameen!”tana qoqarin fitowa daga cikin motar kira ya shigo wayarta ahankali ta koma ta zauna tare da ciro wayarta sunan umma ta gani yana yawo akan screen din wayar da sauri taja koren maddani tana qoqarin kai wayar kunnenta ya rike tsintsitar hannunta tare da saka wayar a hands free “maryama kina ne ?”kiyi maza ki qaraso gida yau alkubus nayi mana nasan zakiji dadi sosai”kyakkywan murmushi ne ya bayyana akan fuskar maryama sannan tace “sosai kuwa umma nah gani nan yanzu zan shigo ,to shikenan kiyi sauri kinsan idan yayi sanyi bashi da dadin ci” umma ta fad’a cike da kulawa “yanzu nan zaki ganni ummata sai kin shigo umma ta fad’a tana katse kiran inda maryama ta kalli mr ata fuskarta da bayyananne murmushi “tabbas ya yarda matar na tsananin sonta wanda hakan yasa yaji zuciyarsa ta dan bata wani matsugune acikinta har bakin get din gidansu ya rakota sai daya ga shigarta sannan ya juya ya wuce gida .” Ahankali ya shigo parlour mami ya ajiye yar saman suit dinsa akan hannun kujera idanunshi na kan mami dake tsaye ta d’ago ta kallesa a natse kafin ahankali ta qaraso zuwa inda yake ta tsaya tana tambayarsa”lafiyarka meke faruwa na ganka haka ?”shiru yayi kawai yana hura hanci tasan halinsa a duk sanda yayi haka baya bukatar acigaba da damunsa akan abu “ ka qarasa d’akin ka kayi wanka kazo kaci abinci kanshi kawai ya gyada sannan ahankali ya zagayeta ya haye sama bayan wasu mintuna mami taji shiru bai sauko ba ta nufi dakinsa a zaune ta iskeshi shiru cikin yanayi na tsananin tunani ta zauna kusa dashi “wai meke damunka ne “?ta tamabyesa cike da kulawa “babu abinda ke damuna sweetheart ko kina tunanin akwai abinda zan iya boyewa kyakkywar mahaifiyata ?”harara shi tayi tana cewa ”akwai mana sau nawa ina tambayarka abu kace min babu komai alhalin kuma ni nasan da komai din .”shiru yayi batare da yace uffan ba “nifa nasan halin d’ana,nasan yanayinsa kuma nasan yanayin damuwarsa kawai dai ka fad’a min “ya kamo yatsun hannunta cikin nashi yana cewa “babu komai sweetheart just believe me, I can’t believe you adamcy amman dai me kake son kaci muna da rice and stew da farfesun kan rago muna da tuwon semoveter da miyar danyar kubewa da cat fish, muna da light soup daakayi mix dinsa da kan rago da kayan ciki da busashen kifi muna da ..” sweetheart alkubus zanci .” “ alkubus zaka ci bayan shekaru masu yawa rabon daka ci “?“yes shi zanci sweetheart ya fad’a yana lunshe mata tsumammun idanunshi shiru tayi kawai tana kallonsa ,kin bude idanunshi yayi saboda gabadaya jinsa yake acikin wani iri yanayin kamar ya yi kuka ko ya samu salama a zuciyarsa da Kyar ya bude idanunshi sakamakon jin shirun mami “kiyi hakuri sweetheart nasan bazan samu ba “babu wannan ranar da d’ana zai ce ga abinda zai ci ni kuma na kasa masa tayi maganar kamar zatai kuka “na dade ina expecting haka kullum burina naji kace zakaci abinci da mahaifinka yafi so shiyasa naji maganar wani iri”bari naje nayi maka just ka bani lokaci kad’an yanzu zanje nayi maka alkubus “ ta mike ta fita da sauri tana goge gutun hawayen daya cika gefen idanunta.” “Kai umma qamshi allubus din ya cika koina agidan nan ,da gaske maryma?allah kuwa barin ma qamshin miyar maza maza kije kiyi fresh up kizo kici tun kafin yayi sanyi “okay umma ta fad’a tare da nufar hanyar dakinta da sauri .” bangaren mr ata zaune suke shi da mami akan gado tana bashi alkubus abaki “sweetheart !”bata amsa ba ta tsaya tana kallonsa me kike tunani haka ?”ina tunanin wasu abubuwa da suka gabata ne sannna kuma ina kallon kyakkywan d’ana .”sweetheart ki daina dogon tunani haka kinji kin rasa abba amman kuma kina damu biyar ina son ganinki cikin farinciki’ “uhm ta furta a kasan ranta sannan ta soma mgn “kana son ganina cikin farinciki amman zuciyarka ta kasa amsar zabina kuma farin cikina ?”tayi maganar cike da rauni ina tsananin jin tausayin maryam” yanzu haka nata rayuwar zai kare cikin rashin jin dadin rayuwa?mai yasa adam?ni abinda nake so kuma yafi komai mahimanci arayuwata shine ka yarda ka kuma amince da cewar cikin jikinta naka ne kuma zaka so shi kamar yadda naka uban ya soka ya kuma nuna maka gata ,ina son naga murmu shi akan fuskar maryam I just want to see the smile on her face .”shiru yayi yana kallonta kafin ahankali ya motsa lips dinsa “sweetheart kin kasa fahimtar zuciyar adamcy dinki abinda bazai ta’ba yuwa bane is not possible na amince …” Cak zuciyar mami ta tsaya ta daina bugawa yadda ya kamata tare da zuba masa idanunta” ki rabu da damuwar yarinyar nan kawai ta girbi abinda ta shuka dan Allah sweetheart ki bar min maganarta ,ki barni a yadda na tsaida zuciyata shiru ne ya biyo baya kafin ahankali ta cigaba da motsa labbanta “batun wacan yarinyar fa ?”yayi shiru kawai yana dubanta fuskarsa da alamun tambaya “wacan yarinyar data shigo rayuwarka nake nufi ko ..”ko itama bazaka ce wani abu akanta ba ka kawo min ita ni zan fad’a mata cewar kana sonta kuma nasan zata fahimceni ina son naga ka zama cikakken mutun adamcy duk da kai baka bin umarnina ni zan maka komai amatsayina na uwa zan baka farinciki daka qasa bani saboda tsnanin son da nake maka ta qarasa maganar kamar zatai kuka “tunda naji zuciyata tana son ganin yarinyar tabbas rayuwar adamcy nace .”shiru yayi kawai tare da zuba mata idanunshi yana shafa fuskashi da tafin hannunsa yana tunain maganganun maryama wanda har lokacin zuciyarta tana ga wani ,gabansa ne ya dinga bugawa da qarfi “sweetheart karki damu maryama zatazo ta ganki “ Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. 38 A kaikaice mami ta kallesa sannan tace “maganata ta tabbata kenan ?ATA ya bala’in tsurawa mami Ido yana kallonta fuskarsa d’auke da mamakinta yayinda kwakwaluwar sa ta shiga maimaita masa abinda ta fad’a yanzu “maganata ta tabbata kenan “.to me hakan yake nufi?” “adamcy!“ ta kira sunansa tare da riko tafin hannunsa cikin wani irin yanayi mai cike da tashin hankali da jin tsoron abinda take son fad’a ,shi kam kallonta ya cigaba dayi cike da rauni tare da yin kasa da murya yace “sweetheart ina jinki “da gaske adamcy son yarinyar nan kake tunda gashi kace zata zo? numfashi ya sauke yana cigaba da kallonta “itace fa ta matsa masa da batun tana son ganin maryama yanzu kuma ga abinda take fad’a “wai meyasa sweetheart take masa haka ne ?numfashi ya janyo da kyar ya fesar sannan ya motsa lip’s dinsa yana cewa “sweetheart nifa ban fahimceki ba?” ya qarasa maganar yana mai kawar da kanshi daga kallonta “adamcy nasan ka fahimceni sosai ba iya zargina ba ,hatta zuciyata ta aminta da son da kake ma yarinyar nan abida naso ya faru akan mar…” .“sweetheart abar maganar nan .”ta sake bud’e baki har ta soma magana ya juyo da sauri yace “dan Allah sweetheart karki sake cewa komai akan yarinyar nan ,itama maryama baza tazo ba shikenan “ya qarashe maganar cikin ‘bacin rai da rauni a fuskarshi ,ya rasa dalilin da yasa take masa haka idan ma son yarinyar yake me ye laifi aciki tunda shi ba yaro ne da zaa dinga masa irin haka?.”tace tana son gani yariya yace yaji sannan kuma ta shigo masa da batun wata maryam abinda ta rigada tasani ne ko maganarta baya son ana masa,wannan matsalar na cikin abinda yasa yake son ya auri maryama a boye sai bayan sun haihu sannan ya fad’a mata dan yasan kota amince ya auri maryama to fa kullum sai tayita masa mitar rashin kasancewarsu da wannan banzar maryam din ”. “Me yasa?kuma saboda me za’a bari “?me yasa zaka d’auki zafi daga ‘yar wannan maganar har kace baza tazo ba ?”tayi masa tambayar ajere tana dubansa cikin tsananin tashin hankali duk da dai tafi son shi da maryam dinta amman kuma hakan bazai sa taki son abinda yake so ba dan arincikinsa shine nata “kayi shiru kana jina kayi magana mana,sarkin zuciya. “Kai dai ba’a ta’ba yin hirar arziki da kai batare da ka shigo da zafin zuciya ba ,kanshi ya juya tare da zare hannunsa cikin nata ya had’e waje d’aya ya fuskanci mahaifiyar tashi cikin sanyi yace “ba maganar zuciya bane kawai dai gani nayi rashin zuwan nata zai fi zuwanta samun kwanciyar hankali”amman dai kasan kana son yarinyar nan “inna lillahi ya furta yana runts ido “babu wani batun inna lillah gskyr dake cikin zuciyarka nake son nasani “dan girman Allah sweetheart ki bar maganar nan kuma maryama bazata zo ba dan nasan zuwanta ba zai kwantar miki da hankali ? ”girgiza masa kai tayi alamun a’a.”karka damu ka kawo min ita Ina son naga ka sake ajiye iyali a karo na biyu, zaka auri yariyar nan kuma anan kusa idan ma bazaka iya sheida mata kana sonta bane ni zan sheida mata da kaina karyata taki amincewa ,dan banga macen duniya da zaace mata ga miji kamar d’ana tayi rejecting ba gara ma ka natsu ka kawo min ita ni na sheida mata d’ana yana sonta tunda kai girman kan tsiya bazai barka ka iya sheida mata ba.”numfashi da ajiyar zuciya ya sauke atare still idanunshi na kallonta .mami ta jima zaune suna hira irinta d’a da mahaifiya sannan tai masa sallama ta sauko qasa ta shige bangarenta .” Bayan fitar mami tashi yayi ya shiga bedroom dinsa ya qarasa inda system dinsa yake ya d’auka ya dawo kan bed dinshi ya kishingid’a akan gadonsa had’e da tokare hannunsa d’aya a gefen kungunsa sannan a hakan ya kunna system ya soma daddana keyboard din system dinsa yana amsa sakonin abokan kasuwancinsa yayinda bangaren maryama itama zaune take a tsakiyar gadonta ta rungume pillow a qirjinta tana tunanin abinda ya faru yau atsakaninsu sosai take tunanin abinda mr ATA yayi mata a yau din nan ,ahankali komai daya faru tsakaninsu yake zuwan mata daki daki har zuwa sanda ya kamo hannunta yace“tayi jump !”jump maryma” ya fad'a hankalinsa a matukar tashe yana sake hura hanci “wannan  shine best solution agareki ,shine kawai abinda zai kawo miki qarshen kuncin da kike ciki ,kuma shi zai kawo qarshen rayuwarki .” ”kina zubar da hawayenki a banza bayan Kinsan mutumin nan ya mutu baya raye "wani irin tsoro da matsanancin firgice taga ya bayyana akan  fuskarsa alokacin "oya jump!”har sanda ta soma kuka mai tsanani wanda ya zamo sanadiyyar kawar da tarin damuwarta wani irin naunayen ajiyar zuciya ta sauke mai qarfi tana cewa “duk rashin kirkinka da nake gani still kai din mutu min kirki ne ,ban ta’ba tunanin zaka zamo silar yayewar damuwata ba sai gashi acikin awanni ka zamo silar kawar da tarin damuwar da nayi shekara da shekaru ina dawainiya dasu.” “hakika kai din mai kyakkywar zuciya ne ,kawai da nice da wasu daga cikin mutane muke maka wani irin kallo ,duk da kana da wasu dabi’u marasa kyau amman dai kana da kyakkyawar zuciya .”ta furta a fili fuskarta bayyane da murmushin farinciki ta matse pillow dake makale a qirjinta tana cewa .”maryama tana godiya bisa qoqarin da kayi mata na gode sosai daka canza min rayuwa .” ahankali mr ata ya d’auke kwayar idanunshi akan system zuwa wani bangare dabam tare da rufe system din gaba daya“ya d’aga kanshi sama kallon saman d’anki tunanin maryama yake yana jin kamar ya kirata “idan ka kirata kace mata me?”ai ita ya kamata ta kiraka no kai ya kamata call her and tell her how much you loves her dan idan ka bari wani ya sake sace zuciyar yarinyar nan zaka iya mutuwa for real you’re so much in love with her .”ya fad’a yana runts tsumammun idanunshi .a natse maryama ta sauko daga kan gado ta soma tafiya tana magana a fili muryarta cike da matsanancin farinciki “na gode sosai mr ata Allah saka maka da mafificin alkhairi.” shima bangarensa mikewa yayi tsaye tare da yin shiru ya saka hannunwansa duka cikin aljihunsa wondonsa yana magana a fili “lallai soyayya ya zautar da kamilar yarinya mai tsananin baseera da sanin kan aikinta yana matukar son furta mata cewar yana sonta amman soyayyar wannan mataccen da yake hangowa har yanzu acikin kwayar idanunta shine dalilin da yasa ya kasa fad’a mata ,hakazalika itama karon kanta shine dalilin da yasa ta kasa fahimtar inda ya dosa ina ma zata bashi damar daya d’an d’ana mata gard’in soyayyarsa.”amman zan yaki zuciyarta. “ zan yi duk yadda zanyi na raba zuciyarta da tunanin kowa sai nawa ,zan dasa mata qaunata ta yadda zata kasa samun kwanciyar hankali sai tana tare dani.”cire hannuwansa yayi duka yaje ya bud’e wordrobe dinsa ya d’auko wani takarda ya rufe wordrobe din ya tsaya sosai rike da takardan yana kallo yana cigaba da tunanin maryama sosai yake jin tsananin soyayyarta na sake ratsa dukkanin sansar jikinsa kai kawo ya shiga yi acikin d’akin shi kad’ai yasan irin azabar da yake ji ajikinsa .” Hotonsu maryama aunty abida ta tsaya tana kallo jikinta na wani irin rawa tmkr mazari “meye haka sultana? meke faruwa haka ?”mafarki nake ko kuwa gaske ne abinda nake gani adam ne rungume da wannan yarinyar ?shine aunty ai ba wannan bane karo na farko da suke lalatarsu a office sai dai wannan shine karo na farko da nayi qoqarin d’aukarsu batare saninsu ba bama fa AGC wannan abu ya faru ba d’aukar ta yayi taka nas suka bar kamfani zuwa ATA company .” “aikinsu fa kenan sai dai idan basu had’u da juna ba.” nan take gaban aunty abida yayi wani irin bugawa da qarfi tamkar wata matarsa “aunty da alamun yaya adam yana tsananin qaunar yarinyar nan “ai wannan ma ba abu ne mai yuwu ba sultana kinji yadda nake ji kuwa “ta mika mata wayar tana cewa” ai kallon wadan nan hotunan zai iya sa mutun yayi loosing temper dinsa .”wallahi aunty haka nake fama da wannan bakinciki kullum zuciyata kamar ta fashe ni nasan bazan ta’ba samun auren yaya adam ba kinsa zuciyata ta kamu da tsananin soyayyarsa .”ta qarasa mgnr tana dafe goshinta “aunty kece kika dasa min soyayyarsa a zuciyata gashi nazo ina masa wani irin mahaukaci so da bazan iya rayuwa babu shi ba “sultana ta qarasa maganar cikin zafin rai “ki natsu sultana duk runtse duk wuya ina tare dake kuma zaki auresa sannan soyayyarsa da wannan yarinyar ba abu ne mai yuwuwa ba kamar ma ya lalace ya gama “me zaki iya yi aunty akai ?zanyi komai akai sultana “sultana ta matso kusa da auntynta tana cewa “aunty kibi komai a hankali karki yi bakin jini ki barni dashi “no no sultana gara ni nayi saboda kinsan halinsa bazai ta’ba d’aga miki qafa ba “yadda bazai ta’ba d’aga min qafa ba haka kema bazai d’aga miki ba amman da sannu ni zanyi maganinsa sai na watsa hotunan nan zuwa social media kowa ya san halin da yake ciki sai dai kafin nayi haka sai muyi da wajewa dashi zai aureni ko kuwa na yad’a idan ya amince fine idan kuma yayi taurin kai nima zan nuna masa kalar nawa taurin kai ta fad’a idanuwanta na kawo ruwan hawaye “. “mai na rasa aunty da yaya adam bazai soni ba ?wallahi aunty ina tsananin son yaya adam yana da matukar mahimanci arayuwata ina mutuwar son shi amman shi ko kad’an baya qaunar sanyani acikin kwayar idanunshi .”mai yasa ya bawa maryama mahimanci haka arayuwarsa in takaita miki aunty a irin soyayyar da yakewa yarinyar nan baya iya juyata a office komai taga dama shi take yi kuma yana kallonta bai isa yayi magana ba amman kuma nasan duk yana yin haka ne saboda yana samun wani abu agurinta ka rasa ma sonta yake ko kuwa saduwa yake daita .?”ni babu ruwana sultana da ma koma menene a tsakaninsu ni dai ya barta kawai ya fuskanceki kema Kinsan dole kema kiyi closing dashi idan ya kama ki mallaka masa kanki ne duk kiyi domin dole ki zama suruka acikin gidansu dan bazan bari wata mace ta sake shigowa cikin rayuwar adam ba never .”sultana tayi shiru kawai tana duban yayarta dake tsaye cikin tsananin tashin hankali anya kuwa zata iya wannan kasadar mallaka masa kanta fa ta ina ma haka zata kasance a tsakaninsu mutunin da ko second biyar baya bata za dai ta tuntubesa akan aure idan yaki kuwa zata bashi mamaki .” ***** Washegari Ahankali maryama ta shigo cikin ma’akatan sanye cikin doguwar riga baka mai ratsin ash colour ajiki tayi rolling din kanta da mayafi ash yayinda qafafuwanta ke sanye da bakaken flat shoe haka jikinta wani irin sihirtaccen qamshi mai sanyi ne yake fitarwa,jikinta a sanyaye take tafiya makale da jakar aikinta sai dai kallo d’aya zaka mata ka fahimci yau din tana cikin farinciki .”a natse ta shiga lifter zuciyarta da kwayar idanunta cike da tsananin farinciki son d’aura kwayar idanunta akan mr ata kofar lifter na gama bud’ewa ta fito tare da mutane dayawa kowannensu ya d’auki hanyar office din da zashi .”kai tsaye hanyar office dinsu ta nufa a natse ta shiga fuskarta d’auke da murmushi ta gaishe da abokan aikinta sannan ta cire jakarta ta ajiye akan table daidai saitin kujerarta sannan ahankali ta kai kwayar idanunta zuwa ga office din mr ATA ta hango kujerarsa empty da alamun bai zo ba tai shiru kawai tana cigaba da kallon office din kuma tana tunanin kalmomin da zatai amfanin dasu wajen gode masa domin ya cancaci tai masa godiya na mussaman amman gashi bai zo ba har yanzu babu mamaki yazo ya fita ne ? zuciyarta ta fad’a mata haka .” ahankali ta tsuke qaramin bakinta kafin ahankali ta fito zuwa inda ta hango madam some zaune ta qaraso tana gaisheta “good morning ma ?” ”mornig maryama !”ta amsa mata tana dubanta da kulawa “amm ko mr ata yazo kuwa ?”no !bai zo ba amman dai zai zo yana kan hanya “okay maryama ta fad’a tare da juyawa ta koma office dinsu ta zauna zuciyarta na cigaba da tunaninsa haka fuskarta na cigaba da bayyana farincikinta.” Ko cikakken minti shabiyar batai da zama ba qamshin daddaden turarensa ya soma karasowa inda suke ta juyo zuwa bayanta nan take kwayar idanunta suka sauka akanshi yana taku ahankali cike da izza da isa yayinda duk taku d’aya idan yayi sai zuciyar maryama ya buga da qarfin gaske sakamakon qamshin turarensa dake kusantota .” ahankali ya shigo office dinsa na farko inda madam some take zaune hannunsa d’aya cikin aljihunsa ,yayinda jikinsa ke sanye da wani had’ad’den suit brown colour ,suma kanshi dana fuskarshi na kwance luf luf kamar ta yan india madam some na ganinsa ta mike tsaye da sauri cike da girmamawa tace “good morning sir ?.” ”morning ! ya amsa mata atakaice sannan ya nufi kofar shiga cikin office dinsa ya zauna yana juyi akan kujera .” ahankali maryama ta mike ta nufi kofar office dinsa ta turo kofar ta shigo ta tsaya a gabansa tana gaishesa “good morning sir ?” a natse ya d’ago tsumammun idanunshi wad’an da suka wadatu da gashin ido dana gira ya zuba mata tare da yin shiru yana sauraronta itama shiru tai tana kallonsa tana wasa da yatsun hannunta ganin irin kallon da yake mata yasa babu shiri ta sunkuyar da kanta qasa ta cigaba da murza yatsun hannunta dake tsarke cikin juna ta sake d’agowa ahankali fuskarta d’auke da murmushi amman nan take murmushi ya d’auke a fuskarta sakamakon ganin fuskarsa a had’e tamkar yadda ya shigo ,kwatakwata fuskar nan babu alamun fara’a bare annuri akan fuskarsa ,dole tasa ta shanye dukkanin wani farinciki da take tattare dashi .” shiru tayi tana zazzare idanu kusan mintuna shabiyar bai ce mata kala ba itama bata iya ce masa komai ba tana dai tsaye a gabansa tana kallonsa ya mike tsaye ya zagayo ya wuceta tsaye ya shige d’aya daga cikin dakun nan dake cikin office din .”qirjin maryama na wani irin dokawa ta juyo da sauri tabi shi da kallon mamaki tamkar bashi ne jiya ya dinga bata kulawa ba “karfa yayi tunanin wani abu akanta alhalin ita tazo ne dan yi masa godiyar taimakon da yayi mata ,yayinda sultana wacce idanunta ke kansu tai murmushin jin dadi yadda yayi mata wulakaci “kad’an ma kika gani dan dole yayi miki wulakanci tunda ya rigada ya gama more miki albarka jiki ,amman kuma sultana ki natsu da kyau zai iya zamowa pretending yayi dan kwayar idanunshi kad’ai idan kika kalla kinsan akwai zazzafar soyayyar yarinyar acikinsu sai dai ga dukkanin alamun bai sheida mata ba ,kamata yayi ki bari maryama tasan irin son da kike masa ta haka ne kawai zata janye jikinta daga nashi .” Wani irin wahalallen numfashi maryama ta sauke ta soma magana da zuciyarta“ki sharesa kawai ba sai kin masa godiya ba ,no no hakan bazai yuwu ba ga mutumin daya tayaka jin pains dinka ,mutumin da yayi qoqarin cire maka damuwar dake cikin zuciyarka ai ko babu komai ya cancanci kayi masa godiya koda kuwa bazai amsa ba.jiki a sanyaye ta fito daga office dinsa zuwa nasu ta tsaya dan gabad’aya ta kasa samun natsuwa bare ta zauna tunanin abinda zata kawai take “to ni yanzu me zanyi ? ” me zanyi “?yauwa nasan me zanyi !ta furta a fili lokacin data furta hakan sai da kowa dake zaune acikin office din ya kalleta .”da sauri ta dauki jakarta ta fita daga office din inda sultana ta mike da sauri tabi bayanta tana son taga inda zata.”ganin ta fita daga maaikatar gabadaya yasa ta dawo .” Maryama bata d’auki wani lokaci ba ta dawo still dai ta kasa samun natsuwa dan ko aikin da madam some ta ajiye mata bata bi ta kansu ba babban burinta tai masa godiya sultana ta kalleta a tsanake “meke cikin zuciyar maryama yau kamar tana son furta wani abu mai mahimanci ga yaya adam I most find what’s the matter maryma ta sake kallonsa alokacin daya fito yana waya “ni na rasa ma me zanyi gabad’aya yanayinsa yau ya bani tsoro ta fad’a a zuciya inda sultana tazo ta tsaya a kusa daita tana cewa “lafiyarki kuwa maryama “?“me kika gani ?maryama ta tambayeta fuskarta babu yabo babu fallasa “abubuwa dayawa na gani !” “sultana abubuwa dayawa kuma ?”maryama ta tambayeta, ta gyada mata kai alamun eh “amman kuma babu komai ai,” amman me yasa kika kasa zaune kika kasa tsaye kike ta zariya office din d’anuwana bayan nasan babu aikin daya baki ?”am babu komai sultana kawai dai Ina son na gode masa ne saboda ya taimakeni.” tayaya akayi ya taimakeki ki fad’a min dan ina son sani “?mr ata yayi min taimakon mai girman da wani dan adam ya kasa min a jiya na d’auki tswon lokacin ina cikin damuwa sakamakon mutuwar mijina amman a jiya yayi silar yaye min wannan damuwar ya taimakeni wajen dawo min da farincikina shiyasa nake son ganinsa na gode masa .” murmushi sultana tayi tana cewa “wannan bashi ne asalin gaskiyar abinda ke ranki ba akwai wani abu dabam acikin zuciyarki da kika boye .”ta fad’a tana kallon tsakiyar idanun maryama “no sultana babu komai acikin raina bayan wannan karki manta mr ata matsayin mai gidana ne kawai dai godiya zan masa bayan haka wallahi babu komai acikin zuciyata “lallai ya tsaya amatsyain babu komai sultana ta fad’a mata hk cike da gargadi har maryama zatai magana sai kuma tayi shiru ta fasa cewa komai ta zaro takardar zanenta tana mamakin maganr sultana ”lallai ya tsaya amatsayin babu komai ta sake maimaitawa kanta maganar sultana na qarshe tana mata wani irin kallo mamaki to me take nufi daita ?.” can bangaren mr ata kuwa kawo qarshen wayar da yake yayi da cewa “okay zan duba thank you sannan ya ajiye wayar ya maida tsumammun idanunshi zuwa ga glass din office dinsu maryama ,ya d’an kalleta yana jin wani irin magadisun sonta na shigarsa ,kafin ahankali ya mike yasa hannunsa d’aya cikin aljihunsa ya bud’e kofar ya fito yana cewa madam some “ina mukalan motocin da’aka kawo “?gasu anan sir !”okay biyoni dasu “okay sir ta bud’e doruwar data ajiye ta kwaso “kai tsaye office dinsu maryama ya shiga ya tsaya yana cewa “guy’s!gabad’ayansu suna ganinsa duk suka natsu suka tattara hankalinsu garesa cike da girmamawa madam some ta tsaya kusa dashi inda hankalin maryama da idanunta suke kanshi tana qare masa kallo tsab tare da nazarinsa tana son gano wani abu atattare dashi cikin tunanin da take ta soma jiyo sautin zazzakar muryarsa mai bugar da zuciya tare da sanya natsuwa a zuciya “some ki fara raba masu”. d’aya bayan d’aya some take mika masu keyn din motar benz new model “lokacin data kawo kan maryama yace “bani nata !”babu musu ta mika masa ya jefa cikin aljihunsa hakan bai damu maryama ba kamar yadda taga yanayinsa mutum kamar hawainiya kamar bashine jiya yay silar cire mata damuwa ba .”wannan shine kyautarku na presentation din da kuka gabatar “.nan take office din ya kaure da hayaniyar godiya ,yayi saurin dakatar dasu ta hanyar d’aga masu hannu “bana bukatar godiyarku sannan bana son ganin kowa yau din nan a office dina duk wanda yake da wata bukata ya samu some yana gama fad’ar haka ya juya ya fita inda maryama ta mike ta biyosa da sauri tana cewa “sir !”go back to your office …” cak ta tsaya qafafuwnata na d’aukar rawa “me ke faruwa dashi ne yau ?” tayiwa kanta tambayar tana mai jin wani irin tashin hankali mai tsanani yana shigarta “bayansa ta cigaba da kallo har sanda ya qarasa shigewa office dinsa ya zauna jikinta a sanyaye ta dawo ta zauna inda sauran abokan aikinta ke cike da tsannain murna.”yusura ta matso kusa daita ta dafa kafadarta tana cewa “lafiya maryma meke faruwa mr ata ya bawa kowa kyautar mota amman ya hanaki ?”I don’t know yusura ban san meke faruwa ba bansan dalilinsa ba but is like sir his not in good mood today ki natsu sosai maryama kiyi tunani baki yi masa laifin komai ba dan bazai yuwu ace ya bawa kowa kyautar mota ya hanaki ba ?”tai shiru kawai tana tunanin mutumin da suka wuni dashi jiya kuma lafiya lafiya suka rabu dashi babu wata matsala kawai dai tafi tunanin miskilancinsa ne ya motsa. numfashi ta sauke da qarfi tana cewa” yusura kije kiyi abinda ke gabanki ni ban damu da kyautar motar da ya baku ba dan ko bai bani ba inada niyyar zan siya lokaci kawai nake jira ta qarasa maganar tana hura hanci tare da runtse idanunta tana mai jin zafin abinda yayi mata.” Yana zaune rike da file yana dubawa maryama ta shigo office dinsa batare data tsaya neman izininsa ba ta tsaya a gabansa tare da goya hannunwanta duka abaya yayinda kwayar idanunta ke kansa muryarta a sanyaye tace “sir !”ya d’ago tsumammun idanunshi ya zuba mata sai data ji wani irin mummunar fad’uwar gaba sannan taji wani abu ya caki zuciyarta sai dai tayi qoqarin danne abinda taji a zuciya da sansar jikinta ta motsa lip’s dinta ahankali ta soma magana a natse “thank you for yesterday sir .”daman shine dalilin zuwana d’azu office dinka ba wani bane kawai ina son na gode maka ne bisa qoqarinka akaina domin ka dawo min da farincikina” shiru yayi kawai yana kallon kyakkyawar fuskarta da qaramin bakinta da burinsa a yanzu ya jisa cikin bakinsa yana sarrafasa tana gama fad’ar haka ta juya a natse ta nufi kofar fita batare datai masa maganar keyn motarta ba .” ya ajiye file din hannunsa yana ya cigaba da kallon bayanta yaji kamar ana zarar ranshi ne a zaune da yake ,idanunshi na kanta har ta shiga office dinsu ta samu waje ta zauna ta soma aikinta batare da wata damuwa ba ,can bayan wasu mintuna duk abokan aikinta suka fita zuwa break ,office din ya saura ita kad’ai, ta mike a natse taje inda aka tanada masu ruwan zafi ta tara cup ta tsiyaya ruwan zafi ta had’a shayi ta soma sha ahankali tana lumshe idanunta ahankali mr ata ya tashi daga mazauninsa ya fito har zai karya kwana sai ya hango bayanta tsaye shiru bata ko motsi dan haka ya shiga office dinsu har lokacin tana tsaye hannunta rike da cup qamshin daddaden turarensa ne yasa ta juyo da sauri aiko taji tayi karo da mutu tsaye a gabanta da sauri ta d’ago shi din ta gani tsaye yana dubanta da tsumammun idanunshi gashi har ruwan tea ya d’an ta’ba masa gaban rigarsa a rikice ta soma cewa so..” sorry sir ban..”bansan kana tahowa ba.” ya tsura mata ido kawai yana kallon yadda duk ta rikice tana faman furta masa “sorry sir “what happened maryama ?” ya sorry yaki qarewa haka ?”.maryama why are you so distracted ?” Sorry sir am ..” bai tsaya jin mai zata sake cewa ba ya fita ya koma office dinsa ya d’auki kwalin tissue ya ajiye akan table ya zari kwaya d’aya ya soma goge jikinsa.” oh Allah meke shirin faruwa dani ne yau ?” ta ajiye cup din hannunta da karfi akan table ta biyosa alokacin daya zauna yana goge saman takalmin qafarsa dan ruwan tea ya sauka akansu muryarta a sanyaye tace “kayi hakuri dan Allah ba da gangan nayi ba “is okay “. ya fad’a yana lumshe ido .”Jin haka yasa ta juya tana mai jin sanyi aranta dan tafi son taji muryarsa da yanayinsa haka bata son ganinsa cikin fushi ko miskilanci domin hakan yana rikitata sosai if kar yayi wani tunani kamar yadda sultana tayi ai data bashi flowers din data siyo danshi ko hakan zai qara sanyaya zuciyarsa amman tasan halinsa bahagon mutun ne kuma gara ma da sultana tai mata gargadi dan shima haka zai fassara ta ,ta shigo office dinsu da niyyar ciro flower din da niyyar ta yar a shara sai dai taga wayam babu jakarta a inda ta ajiye babu alamunta ta sake dubawa taga babu, ina jakata yake kuma anan fa na ajiye jakata ?”ta fad’a tana duddubawa tana sake tambayar kanta, nan take ta rikice tana sake dubawa alokcin mr ata ya fito ya nufi qasa .” tayi shiru kawai tana tunani inda jakarta ya shiga kafin ahankali ta jiyo sautin muryar sultana abayanta “kalli nan maryama !”maryama ta juyo da sauri tana kallonta, sultana ta nuna mata kan makeken table din mr ata jakarta dake makale da takada mai ruwan kasa data makala flower ta gani ajiye akai ,har ana iya hango flowers din dake ciki da sauri ta zaro ido waje tana cewa “mai yasa zaki min haka sultana ?”ai gode min ya kamata kiyi domin na saukaka miki “na sakaki ?me yasa zaki min haka “?no no !! yanzu me kike tunani idan mr ata ya gani ?”ta fad’a cikin tsannain tashin hankali gani nayi kina so kina jin tsoro har qarin taimako nayi miki ta yadda zaki samu shiga a wajensa ba dai bazakiji gargadin da na miki ba ai..”kafin sultana ta sake cewa wani abu da sauri maryama ta ra’ba ta gefenta ta nufi office din mr ata inda sultana ta tsaya tana kallon bayanta tana murmushin mugunta. “ cak maryama taja ta tsaya daga tafiyar saurin da take sakamakon jiyo qamshinsa datai ta d’an juyo ahankali shi din ne yana taku cikin yanyanayi na jin kai ,fuskar nan tashi a had’e ta gefenta ya ra’ba ya wuce yana satar kallonta hannu ta kai saman goshinta ta dafe tana kallonsa ta rasa meke mata dadi can tayi wani tunani dan haka ta matsa gaban kofar tace “sir may I coming ?”ya kalleta a natse daga inda yake yace “are you okay ?kayi hakuri ina distoping dinka over daman na manta jakar aikina ne ko zan iya shigowa na d’auka?” da hannunsa ya bata umarni ta shiga ahankali tamkar kazar da kwai ya fashewa aciki ta kai hannunta ta d’auki jakarta ganin idan ta tsaya tura flower din sosai cikin jakarta zai iya fahimtar wani abu tayi tunanin boye jakar abayanta alokacin da ya juyo da saurin idanunshi suka sauka akanta .”kallo daya yayi mata ya fahimci alamun rashin gaskiya atattare daita .” Muryarsa a kasalance yace “me kike boyewa ? muryarta cike da in..ina tace “amm ..”umm no babu komai “show m your hands zaro idanunta tayi tana cewa “babu komai sir jakata ce”.uhm nasan jakarki ce but let me see .”gabad’aya maryama ta rikice tayi fuska kalar tausayi ta ciro jakar ta rike a hannunta tana nuna masa a tunaninta ganin jakar kawai zai yi ya barta ta wuce kawai sai taga ya kawo hannunsa zai kar’bi jakar.”ta sakar masa jikinta na rawa ,ya tsurawa jakar ido da takardar dake jikin jakar makale yana kallo yana jin wani irin zirrrr a gabdaya ilahirin sansar jikinsa yayinda qararrawar soyayya ta buga a zukansu .ahankali maryama tasa gefen mayafinta tana rufe fuskarta cike da jin tsananin kunya gabdaya a matukar tsorace take da irin kallon da yake mata yana wa flowers din hannunsa, ta sake kai hannunta daya ta rufe fuskarta saboda tsannain kunyar data kamata kallonta yayi yana cewa”. menene wannna .”? ”amm umm daman dan naga irin taimakon da ka min shine na siya d’an wannna abun dan na ba..” “Meke damunki ?” menen ma’anar wannnan kuma “?sir kawai dai nayi amafani dashi ne dan nayi maka go….” maryama !”ya kira sunanta cikin wani irin salo yana dawowa gabana ya tsya yana tsura mata idanunshi kafin ahankali yace “kin fara sona ne ?”da sauri ta girgiza masa kanta jikinta na d’aukar rawa” ai ni yanzu babu wani maganr soyayya araina aikina da kulawa da rayuwar dan’uwana ne kawai agabana amman babu wata soyayya araina ina jin ma haka zan qarar da rayuwata babu soyayya bare au” shiiiii ya daura yatsana hannunsa akan lip’s dinta yana cigaba da kallonta “ki natsu da kyau maryama ki saurari zuciyarki kin kamu da son mr ata .”no no sir akan wani dalili zakace haka ?”me zai sa zuciyata ta min haka ?”bazan ta’ba yarda zuciyata tayi min haka ba, idan kuma dan flower din nan ne kayi wannan tunanin dan Allah ka daina zan iya maka rantsuwa da alqurani babu digon sonka araina ga wacce ke maseefar sonka can “.ta qarashe mgnr tana nuna masa kofar wajen office dinsa .” numfashi ya sauke da qarfin yana jin wani irin zafi aransa bai san sanda yayi wulli da jakarta da flowers din ba yana jan tsaki ,tabi gurin da jakarta da flowers dinta ya sauka da kallo ranta yayi mugun baci akan abinda yayi ,nan take idanunta ya ciko da ruwan hawaye tana kallonsa yaja baya ya zauna akan kujera ya d’aura hannunsa daya akan table yana mai jin wani irin rad’ad’i a qirjinsa numfashi ma da kyar yake saukewa kafin ahankali ya nuna mata hanyar waje da hannunsa “get out !” ya fad’a a matukar tsawace babu mutsu ta nufi kofar fita har ta bude kofar sai dai ta kasa fita ta juyo tana kallonsa a tsanake bayan kamr minti biyar ta d’auke idanunta akanshi ta fita tana sauke numfashi sama sama .” Wani murmushin farinciki ya bayyana akan fuskar sultana ashe ba abinda take tunanin bane acikin zuciyarsa taji dadin wannan wulakanci da sake yiwa maryama da banzar flower ta .zama maryama tayi tana tunanin abinda yasa reactions dinsa ya canza daga tace ba son shi take ba ?”wasu maganganunsa na jiya akan yaya sadam ne suka shiga dawo mata daki daki wani irin yrrrr taji a gabad’aya ilahirin jikinta alokacin data tuno yadda yasa hannunwansa duka  ya zagaye kugunta dashi jiya ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma mata magana cikin wata irin   kasalalaliyar murya mai  cike da tausayawa "maryama duniya cike take da jarabawa kala kala amman idan kayi imani da Allah ,Allah yana tare da kai ,ki manta komai da duk abinda ya faru a tsakaninki da mutumin nan  zaki iya samun madadinsa koma wanda ya fishi arayuwarki ki sani da kice kika mutu da yanzu  yana tare da wata ko nadiya sun cigaba da rayuwarsu daga inda suka tsaya"ki  mantashi arayuwarki hakan shi zai bawa wani damar mallakarki ko baki damar mallakar wani ."wani irin numfashi ta sauke da qarfi tana cewa “na fara tunanin kamar mr ata sona yake idan ba haka ba mai zai sa daga nace dan me yasa zan so shi zai ji haushi ?kai kai maryama ba haka bane bazai ji dadi ba yana son yasan ko kin fara son shi ne sakamakon flower da yaji kince shi kika kawowa to me yasa yaji haushi“? Yayinda mr ata ranshi ya cigaba da ‘baci juyi kawai yake yi akan kujera yana jin ciwo a cikin zuciyarsa ,ya mike ya bude fridge ya dauki roban ruwa mai sanyi ya dawo mazauninsa ya zauna sannan ya bude ya kai baki nan idanunshi ya sauka akan flowers da jakarta shiru yayi kawai yana kallon flower yana tunanin maganarta me yasa zuciyata zata min haka ?”bazan ta’ba yarda zuciyata tai min haka ba idan kuma dan flowers din nan ne kayi tunanin haka, ka daina zan iya maka rantsuwa da alqurani babu digon sonka araina ga wacce ke matsefar sonka can.”numfashi ya sauke da ajiyar zuciya atare sannan ya fara shan ruwa ,bai sauke ba sai daya shanye tass sannan yayi wurgi da gorar ya sake miikewa tsaye dan ya rasa meke masa dadi.”ahankali ya qaraso ya tsaya gaban jakarta yana kallo kafin ahankali ya duka flower da tace dan shi ta siya ya d’auka yana kallo sai kuma yaji kashi hamsin na damuwarsa ta kau ahankali ya dinga jin zuciyarsa na karkafa masa gwiwar ta fara son shi kuma nan kusa ko bai furta mata ba zata iya nuna masa ,ina ma son shi ta fara da bai san adadin dadin da zai ji ba yau ,ahankali ya bude yar saman suit dinsa ya tura flower yana jin wani irin maseefafen soyayyarta na shigarsa sai dai fuskar nan a had’e take ya d’ago kanshi yana kallonta ta cikin glas Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. 39 Ahankali ATA yake kallonta cike da tsananin shaukin qaunarta yayinda cike da yanayi na tsananin damuwa yaga ta janyo gefen mayafinta tana goge hawayen dake fita daga cikin kwarnin idanunta ganin hawaye take zubarwa hakan ya sake kunno wutar damuwarsa”oh my goodness god !”yanzu menene abun kuka kuma ?” ya furta a fili yana mai runtse tsumammun idanunshi tare da Jin wani irin tausayinta na ratsa tsantsar jikinsa “why zanji tausayinta bayan ni ne abun tausayi? ya furta yana jan tsaki sannan ya Kai hannunsa ya dafe saman goshinsa yana murzawa yana jin wani irin zafi da ciwo yayinda zuciyarsa ta dinga tuttukin bakinciki”why maryama!”? “mai yasa baza ki fahimci irin zunzu runtun qaunar da nake miki ba?”kusan minti shabiyar yana tsaye zuciyarsa na jin rad’adin azabar rashin son data furta masa yanzu, kafin ahankali ya bud’e idanunshi ya tsura mata daga inda yake har lokacin tana zaune tana janyo numfashi da kyar.”yayi shiru tare da tura hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa yana taku acikin office din ,wani tunani yayi dan haka nan take ya soma taku ahankali ya qaraso zuwa bakin kofar office dinsu ya tsaya tare da rike kugunsa yayinda kwayar idanunshi ke yawo a sansar jikinta ” “qamshin turarensa daya kawowa hancinta ziyara ne yasa ta sauke wani naunauyen ajiyar zuciya ,sai dai ta qara sunkuyar da kanta qasa tana kallonsa tsaye a bakin kofar shigowa shi bai shigo ciki ba shi bai juya ya wuce ba, wanda hakan yayi sanadiyyar da gaban ta ya dinga dokawa da qarfi gefe guda kuma ta dinga jin wani sabon tashin hankali from know where yana shigarta.” ahankali take hango tahowarsa zuwa inda take zaune gabanta ne ya cigaba da lugud’en bugu tana zaune har ya iso inda take ya tsaya kyam yana kallonta tamkar ranar ya fara ganinta .” d’ago kanta tayi tana mai mikewa tsaye da sauri tare da goge hawayen idanunta ,bai ce mata uffan ba illa tsumammun idanunshi daya zuba mata tamkar zai cinyeta wanda yasa nan take numfashinta ya dinga sauka da sauri sauri ta tsarke yatsun hannunta cikin juna tana sake jin mummunar fad’uwar gaba mai tsanani, bata san dalili ba amman kwata kwata bata son ganin yanayinsa haka domin yanayi ne dake matukar d’aga mata hankali da tsorata zuciya da gangar jikinta.” tsurawa juna ido sukai na second goma kafin ahankali ata ya janye kwayar idanunshi akanta yana mai shafa sumar kanshi ,wani abu yaji yana tsarga masa tun daga tsakiyar kanshi har zuwa yatsun qafafun sa,ganin har loakcin kuka take wanda shi aganinsa shi ya kamaci yayi mata kuka saka makon mahaukacin soyayyarta dake huda duk wani sansar na jikinsa .”cikin wani irin sauri zuciyarsa yake bugawa kamar zata fito daga cikin qirjinsa nan take tausayin kanshi ya kama shi bai san sanda ya buga mata wani razanannen tsawa tare da furta “enough maryama !” nan take kukan da take ya tsaya cak sai shesheka “bana son jin sautin sheshekar kukan !”nan take shima ta had’iye jikinta na wani irin rawa, yanayinsa ya qara mata jin tsorasa “. matsota yayi sosai sukai mugun daf da juna da sauri ta d’auke numfa shi ,da zai qara taku guda tak to lallai zasu had’e cikin juna “maryama !”ya kira sunanta cikin wata irin kasalalliyar murya mai matuqar ratsa zuciya “kasa amsawa tayi ila ta kame jikinta waje d’aya tana mai sake sunkuyar da kanta had’e da tattaro jarumta ta sanyawa jikinta“I don’t want to see your tears .”da sauri ta d’ago kanta ,a natse ta zuba masa shayayyun idanunta still akwai ruwan hawaye acikinsu “ki goge hawayen nan ki kuma saki fuskarki .” ido cikin ido take kallonta ko kifta idanunta batayi,shima bangaresna kallonta yake yana faman busa mata hucin numfashinsa.” Ta dinga jin kamar ta barshi ta kama gabanta amman kuma Tana tsananin jin tsoron abinda zai biyo baya dan a kallon da take masa zai iya aikata komai “smile !” ta jiyo fitowar sautin daga bakinsa.a d’an rikice take kallonsa batare da tayi abinda ya bukata ba “nace kiyi dariya”! Dan banason ganin wannan yanayin akan fuskarki “gaba daya maryama ta rud’e ta gigice tana kallonsa da sabon mamaki akan fuskarta “nace kiyi dariya !”wannan karon a fusace yayi maganar batasan sanda ta soma murmushin yake ba wanda ya bayyana d’an murmushin a saman lebbansa yayinda idanunshi ke kanta .” Ganin irin kallon da yake mata yasa ta janye jikinta tana cigaba da murmushin data saka masa sunah “gashi karka kasheni a natse tabi gefensa ta wuce tana taku a natse ,ya tsura ma bayanta ido yana kallonta tana taku ahankali ,wani naunauyen ajiyar zuciya ya sauke kai tsaye office dinsa ta nufa ta duka ta d’auki jakarta ta fito ta nufi hanyar fita, tafiya kad’an tayi ya juyo taga ita yake kallo ido cikin ido suke kallon juna sannan ta Sake juyawa” mai yasa nasa tayi dariya ?”nasa tayi dariya dan na daina jin damuwa acikin raina amman har yanzu ban daina jin abinda nake ji ba mai kuma zanyi na samu natsuwar zuciya? Ina son naji farinciki amman kuma na rasa samun wannan farinciki what do I want?”ya furta a fili yana Jan tsaki Allah yasa kar yarinyar ta kasheni !ta kasheka ko dai ka kashe kanka da kanka,haka kawai ka zauna kana cutar da kanka a banza numfashi ya sauke da qarfi ya samu waje ya akan kujera ya zauna yana kallon hanyar data bi.” Ahankali aunty hassana ta fito daga cikin d’akin umma hannunta rike da takardar gidan biredi,adaidai lokacin umma ta shigo dan dama ba fita tayi ba d’akin yaya sadam ta shiga da sauri aunty hasana ta zauna akan kujera tana tura takarda qarqashinta tasa hannunta ta dafe goshinta ,umma ta tsaya tana kallonta kafin ahankali ta qaraso tana cewa“lafiya hasana meke damunki ?wallahi kaina ke min wani irin ciwo shigowa nayi ko zan samu magani a wajenki “okay bari na duba miki ko zaa samu magani wayyo allah kaina kamar zai cire ,umma ta nufi d’akinta da d’an saurinta cikin kankanin lokaci umma ta fito ta tsaya gabanta tana cewa”kar’bi ki sha .” aunty hassana tasa hannun ta amsa tana sauke numfashi da kyar tace “na gode aunty tana qoqarin kai magani bakinta taji umma tace “ki sha maganin idan kin gama sha ki tashi na d’auki takardar da kika saka qarqashinnki.” a matukar tsorace aunty hasana ta tsurawa Umma ido tana kallonta gabanta na faduwa “ki sha maganin ba kanki ke ciwo ba ? Aunty hassana tai shiru cikin tsananin tashin hankali “idan bazaki sha ba ki mike na d’auki takardar” jikinta a sanyaye ta mike tsaye sai ga takardun gidan biredinsu ,umma tasa hannu ta d’auka “yanzu dake za’a had’a baki a cuceni na yarda na amince dake amman da irin abinda zaki saka min kenan ? kije ke da allah amman karki sake shigowa zuwa inda nake na rantse da ..”da sauri aunty hasaana ta zube kasa tana kuka tun kafin umma ta ida maganarta “dan girman Allah aunty Kiyi hakuri wallahi ba halina bane yaya gali ne ya turo ne ,ki yafe min wallahi bazan sake ba ,ai baki ta’ba kamani da irin wannan halin ba ko tunda muke dake kin ta’ba neman wani abu naki kin rasa?”wannan ma sausauyi ne ,ki yafe min idan kika sake kamani da laifi makamancinsa na yarda ki dauki duk matakin da kika ga dama numfashi umma ta sauke batare da tace komai inda aunty hassana tayita mata kuka tana mata magiya da kyar dai ta samu umma tace ta tashi taje zatai tunani jiki a sanyayye aunty hassana ta mike tsaye ta nufi kofar fita zuciyarta cike da nadamar abinda ta aikata.” A matuqar gajiye maryama ta shigo bangaren umma bakinta d’auke da sallama sai dai falon shiru babu alamun kowa dan ta shiga d’akin umma bata ganta ba ,sai dai jin alamun saukar ruwa abayi ta fahimci tana ciki ta fito ta shige d’akinta tai wanka tare da yin sallah bayan ta idan ta d’auki wani littafi tana dubawa sai dai ta kasa fahimtar komai ,dan madadin ta fahimci abinda ke cikin littafi sai ma ta shiga nazarin maganar madam some da kuma mganar mr ata da yayi mata a shekanjiya da kuma abinda ya faru a wannin da suka gabata “uhm !ta sauke numfashi da karfi tana cewa “madam some kenan gsky tunaninki akaina sam bai yi ba ta ina zan fara kai kaina cikin halaka ,ni ko sona mr ata yake koni na kamu da sonshi ai sai nasa wuka na raba tsakaninmu bare babu dayan biyu ta fad’a tana sauke numfashi tana zaune ta jiyo sautin muryar umma tana kiran sunanta “maryama! na’am umma ta amsa tare da fitowa ta sameta zaune a natse ta gaishe da umma yayinda umma ta riko hannun maryama tana dubanta kafin ahankali ta mike tsaye tare daita suka shige dakin umma , maryama ta zauna a bakin gado tana duban fuskar umma yayinda umman ta dawo kusa daita tana kallonta tare da dafata tana cewa “ya mai gidanki “yana lafiya da matsalo linsa , umma ban fad’a miki bane ya bawa kowa kyautar mota amman ni ya hanani amman ni bai dameni ba ina neman taimkon Allah ne umma tai shiru tana sauraron maryma har sanda ta dasa aya sannan tace “ amman dai gsky bai kyauta ba ,uhm umma manta da wannan mutumin kullmu maganrsa I don’t like bad behavior in this company ga tarin wulakantani da yake “. “kawai fa taimako yayi min nayi qoqarin yi masa godiya amamn umma kinga uban wulakancin da mutumin nan yayi min sai kin tausaya min umma tai murmu shi irin nasu na manya kana tace “ai tunda yana iya taimako ai yana da kirki kad’an maryama ta yatsina fuska “ shifa abinda na fahimta yana da miskilanci tare da tarin wulaqanci kuma baya bukatar yayi maka abu kayi masa godiya”banda abunsa to meye acikin kayi ma mutun abu yayi maka godiya .”ni dai abinda zan fad’a miki shine kibi komai ahankali karki zake daywa ,idan mutun yana da irin wannan dabiar kana sanin yadda zaka tafiyar dashi ne,ki kula sosai kiyi duk abinda yake so kinji maryamata” naji umma in sha allahu na gode sosai yauwa diyar albarka allah yayi miki albarka ta amsa da “Ameen. Mami ce zaune tare da yaranta mata uku aunty shahida,khadija da kuma zabiba yayinda mryam da nana hauwa’u ke zaune a d’akin sun kulle kansu suna zantawa,ahankali aunty shahida tace “alkubus fa kikace mami bayan tsawon shekaru “wallahi shahida ,ni kaina abu yayi matukar bani mamaki tun bayan rasuwar mahaifinku bai sake cinsa ba wanda hakan ya zamo silar da kowa ya daina cinsa acikin gidan nan kawai jiya bayan ya shigo yace shi zai ci nayi matukar mamaki .”gaskiya ne mami dole kiyi mamaki shekarun da yawa fa mami ta numfasa irin nasu na manya tace “kunsan wani abu ?”duk suka tsura mata ido suna sauraronta “ba kuyi tunanin wani abu akansa ba ?”atare suka girgiza mata kai me kike tunani akansa mami ?”inji cewar aunty khadija mami ta bud’e baki da zumar cigaba da magana sai ga ATA ya shigo yana qoqarin wucesu mami tace “yauwa ga adamcy din ma ya shigo ,ahankali ya tsaya yana dubansu “adamcy ka qaraso mana “yau ma nayi maka alkubus kuma nasan zakaji dadinsa fiyye dana jiya dan na jiya anyi aikinsa cikin sauri yau kam a natse akayisa .” shiru yayi yana kallon fuskar mami dake kwance da tsananin farinciki “adamcy mami ka qaraso ka zauna mana” inji cewar aunty shahida still dai shiru yayi yana sauke numfashi gabad’aya suka tsura masa ido suna jin tsananin qaunar d’an uwansu, jiki a sanyaye ya soma taku sai dai hankalinsa da natsuwarsa baya gurinsu yana ga maryamarsa ahankali har ya qaraso zuwa inda suke inda aunty shahida ta kamo hannunsa ta zaunar dashi a kusa daita “wai kaci alkubus jiya ?”ka tuna da poverty din dady kenan khadija ko kin tuna lokacin da dady yake raye mami kusan kullum sai tai masa alkubus har compotetion ake gurin ci “murmushi aunty khadija tayi tana dubansa inda shi kam hankalinsa baya garesu cigaba da zantawa sukai cikin tsananin farinciki shi kam kasa cigaba da zama yayi acikinsu ya soma qoqarin mikewa adaidai lokacin da aunty shahida tace “a zubo mana muci tare dashi da sauri mami ta shiga kiran masu aikinta yayinda ahankali ATA ya yunkura da kyar ya mike ya haye samansa da idanu suka bishi gbdy yanayinsa ya sake canzawa ba kamar yadda yake abaya ba .” yana shiga parlour’nsa ya zauna zagwab akan kujerar tare da yin shiru yana zurfafa tunaninsa “ mai yasa zuciyata zata min haka?” bazan ta’ba yarda zuciyata ta kamu da wata soyayya ba. numfashi ya sauke da qarfi yana hura hanci ya rasa dalilin da yasa maganarta ta tsaya masa arai kuma take masa ciwo .ahankali ya kai hannunsa ya ciro flower data siyo masa yana kallon yana jin wani irin tuttukin bakinciki mai had’e da shaukin qaunarta “ yana cikin wannan halin mami ta shigo parlour’n tana kiran sunansa “adamcy nah !kiran sunansa da mami tayi ne ya dawo dashi cikin haiyacinsa yayi sauri ya maida flower ya boye yana dubanta a tsanake “muna cikin tsananin farinciki daka dawo mana da cimar mahaifinka cikin ahlinmu “shiru yayi kawai yana kallonta kafin ahankali mami ta kamo hannun sa cikin nata taso muje kaci acikin yanuwanka bai mata mutsu ba sai dai ya zare hannunsa ya cire yar saman suit dinsa da niktie ya biyota har zuwa parlour’n kasa inda yan’uwansa ke zaune “ta zaunar dashi a tsakiyarsu bai wani ci mai yawa ba ya sake mikewa mami ta kallesa a natse har kayi me “sweetheart kinsani bana son cin abinci mai nauyi jiya ma dai naci ne yana gama fad’ar haka ya haye sama .” Da misalin qarfe tara na dare da mintuna ashirin a natse ata yake saukowa parlour’n mami wanda yake d’auke da motsin mami dake waya tun kafin ya qaraso ya fahimci yan’uwnasa sun kama gabansu “wannan shawarar taku bazan ce batayi ba ,amman sanin kanki ne zulfa’u kinsan halin d’an naki da ra’ayin kanshi shi din ba kamar kowa bane ,har yanzu ban gama da matslar maryam ba .”wallahi koni abinda yake cikin raina kenan dan zamansa haka ya fara damuna..”guri ya samu ya zauna ya kasa kunnuwansa yana sauraron mami cikin natsuwa wanda zamansa ita ta katse hirar ammi ,ta zuba masa idanun wanta gabad’aya wanda hakan ya tabbatar masa da maganar sa suke cike “sweetheart!”ta zuba masa ido kawai tana saurarensa “ina tunanin next two weeks in sha Allahu nake son na wuce zuwa uk akwai sababin desing da wasu companies ke so na sabuwar shekara akan qarafe manyan motoci daman kuma na baro aikin da dadewa amman ina ganin zani domin a qarasa komai “:Kai kawai mami ke gyada masa cike da alfahari da kuma farinciki irin gwazon da Allah ya bawa d’aya tilo da take dashi Masha Allah Allah yayi maka albarka Allah ya tai maka suna zaune suka jiyo sallamar sultana cike da jin kai .mami ta sauke numfashi tana dubanta cike da tsananin kulawa dan ita kowa nata ne tace “sultana kece a daren nan?”wallahi nice mami ,ta qaraso ta samu waje kusa da ata ta zauna sannan ta gaishe da mami .” Mami ta amsa tana tamabyarta abida “tana lafiya ta ma ce na gaisheki ina amsawa ya aikin da fatan dai kina jin dadin aiki da yayanki ?”mami ta fad’a tana murmushi “to babu laifi ta fad’a tana dubansa wanda shi ko kallonta bai yi ba dan idanunshi ma na kan tv yana kallon labarai ganin irin kallon da take masa yasa mami ta mike tace “bari na shiga ciki dan da alamun wajen yayanki kikazo?”murmushi sultana tayi .”bayan mami ta shige ciki ta iske maryam tsaye “akwai abinda kike bukata ne ?”maryam ta Kai hannu tana shafa kitson kanta tare da yatsuna fuska “babu abinda take bukata tana dai son ta fita taga muradin zuciyarta ne ganinsa ya fiyye mata komai dake cikin duniyar nan “kinyi shiru maryam !mami ta sake mata magana da kulawa “wai Ina son na sha custard ne “okay bari na kira tabawa tayi miki barta kawai mami zanyi da kaina ta fad’a tana qoqarin ficewa numfashi kawai mami ta sauke .” tun daga nesa maryam ta hango sultana durkushe a gaban adam dinta tana masa magana gabanta ne yayi wani irin fad’uwa har sai da yar cikinta ta motsa,da sauri ta matso daf dasu ta tsaya adaidai lokacin da sultana ta cigaba da magana “ya adam ina sonka kamar yadda ka sani bansan yadda zanyi da rayuwata ba dan idan ma nace zan hakura da kai tabbas nayiwa kaina karya “nan take maryam ta tsinci kanta da zubar da hawaye tana qoqarin maganin sabuwar maseefar data kunno Kai cikin rayuwarta ga wata maseefar da me zataji? ta furta a fili jikinta na rawa ,yayinda ata yayi shiru yana sauraron sultana shi har kullum yana mamaki matan dake da qarfin zuciyar fad’awa nmj suna son shi “ wallahi da dai na rasaka gara na rasa rayuwata dan zan iya kashe kaina .”Idanunshi ya zuba mata kafin ahankali ya fara magana cikin zafin rai “ ke wai ni sa’an wasanku ne”? yayi maganar cikin tsananin fushi”tunda bazaki iya rayuwa babu ni ba to kije ki kashe kanki dan ko matan duniya sun qare sanin kanki ne ni adam bazan ta’ba kasancewa miji gareki ba ki tashi ki wuce abinda yafi mutuwa ma kije kiyi wannan ba damuwata bace.” wani sanyayyen numfashi Maryam ta sauke tana gyara tsuyuwarta sultana bata ce masa komai ba har ya gama magana ta sake tsura masa idanunta duk sun cika da kwalla” tasan tabbas abinda ya fad’a din har cikin zuciyarsa ne ahankali tace” kayi hakuri dan allah nasan maganata ta ‘bata maka rai amman ka duba lamarina bazan iya ju…” tun kafin ta qarasa maganarta ya mike tsaye yana jan tsaki ya nufi step bayansa tabi da kallo tana jin radadi acikin zuciyarta tana durkushe maryam tazo ta wuceta ta shige kitchen da sauri sultana ta dawo haiyacin ta tabi bayan mrym da kallo kafin ahankali ta mike da sauri ta fice daga parlor tana share hawaye da gefen rigarta tana jin kamar ta mutu.” Washegari Ahankali maryama ta shigo ma’aikatar tana tafiya tana zance zuci “zan rage dan kusancin da muke samu dashi dan ina ganin yana d’aya daga cikin abinda yasa madam some ta soma zargin ko ina son shi ne ,haka zalika shima tunaninsa kenan akaina tunda har ya furta ahankali ta cigaba da taku har ta isa office dinsu fuskarta babu yabo babu fallasa tai sallama sannan tace “good morning everyone.”sai dai duk suka mata banza tamkar babu mutane acikin office din ta kalli yusura da mamaki a saman fuskarta dan a tunaninta idan kowa zai wulakantata ban daita jikinta a sanyaye ta ajiye jakarta akan table ta fito ta shiga office din madam some, tana tafiya ta fara jiyo qamshin turarensa wani irin luguden bugu zuciyar ta yayi da qarfin gaske ,sosai bugun zuciyarta ke qaruwa sakamakon kusanto inda take da yake ,kusan atare suka qaraso inda madam some take zaune ta gefenta ya ra’ba zai wuce tai saurin gaishesa “good morning sir! aciki ya amsa mata ya wuceta ko kallon inda take bai yi ba dan haka ta maida kallonta ga madam some tana cewa” good morning ma !itama bata amsa mata ba tamkar yadda abokan aikinta suka mata “meke shirin faruwa ne yau ?”nan taji wani tsoro mai tsananin ya shigeta “ma..”sai kawai taga madam some ta mike da sauri tabi bayan mr ata cike da tsananin mamaki take kallonta cikin mintunan da basu wuce uku ba madam some ta dawo maryama tace “meke faruwa ne ma naga gaisheki baki amsa ba ?”ki koma office dinku ina da abubuwa masu mahimanci da zanyi yanzu.”wani sabon mamaki ya kama maryama“ meke damunsu ?”ko kuma tace meke faruwa?lallai akwai abinda ke faruwa wanda ita batasani ba kuma lallai yana da kyau tasan abd ke faruwa amman zata kama kanta zuwa wani lokaci taga iya gudun ruwansu .ahankali ta juya ta koma office tare da jan kujera ta zauna jiki a matukar sanyaye can ta kasa hakuri ta kalli yusura “yusura wai meke faruwa ne yau ?zakice bakisan abinda ke faruwa ba ?ta jiyo muryar sultana wacce ke tsaye abayanta rungume da hannuwa nta a qirji,shiru maryama tai tana tunanin abinda tayi kafin ahankali ta juyo tana kallon sultana fuskarta d’auke da tarin mamaki.” ahankali ta mike ta isa inda sultana take ta riko hannunta cikin nata zuciyarta na wani irin tsinkewa inda sultana tai saurin zame hannunta cikin nata tabi hannunta da kallo “naji kince wani abu kuma naga kowa yaki kulani ko zaki taimaka ki fad’a min abinda nayi ?”rashin tarbiyar da kika saba yi a boye ne ya fito fili yau kowa yasan wacce ke” gaban maryama ya bada wani irin dum da wani irin tsoro take kallon sultana “me kike nufi dani sultuna?tai maganar muryarta na rawa sultana ta jefeta da wani mugun kallo “ai bakiyi tunanin asirinki zai tono ba suma sauran abokan aikinki basuyi tunanin haka kike ba dan sun kasa yarda sai da suka ga zahiri sannan suka san wacece Ke jikinta ya sake daukar rawa “dan girman allah sultana ki fad’a min me nayi dan ni dai bansan nayi wani laifi mai muni ba amman dan allah ki taimaka ki fad’a min abinda nayi wannan karon kam har idanunta sun ciko da ruwa hawye cike da gadara sultana ta ciro wayarta ta nunawa maryama “. mutuwar tsaye maryama tayi sakamakon ganin hotonta ita da mr ata rungume da juna cikin wani irin yanayi “gashin nan kiga irin karuwanci da kike a boye sul..”sultana a ina kika samu wannnan hoton .”nima tura min akayi da wata number “wa ya tura miki ?nima bansan ko waye ba kuma kowa dake cikin office din nan an tura masa kenan kowa yana dashi kema ki duba wayarki zaki gani “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun da sauri maryama ta mikawa sultana wayarta ta juya da sauri ta isa inda jakarta take ajiye ta bude ta ciro wayarta ta kunna data kai tsaye WhatsApp dinta ta shiga inda messgees suka dinga shigowa jikinta na karkarwa ta shiga duba sakannin ko zata ci karo da mugun abun data gani wani number ta gani babu suna ta shiga nan taci karo da hotunan”waye yayi mana wannna hoto ?” ”muma bamu san wanda ya daukeku hoton ba amman dai Kinsan dole idan kana yin abu mara kyau wata rana sai allah ya tona maka asiri gaban maryama ya sake bada rasss yan office din sun kasa yarda cewar kece ni kuma na tabba tarwa yan office din nan kice dan wadan nan hotunan basuyi kama da had’awa akayi ba Sul .”sultana“ sai kuma tai shiru ta kasa cewa komai kema kin mamakin yarda asirinki ya tono ko ?”sul..” sultana !ai kafin ta cigaba da magana sultana ta juya ta bar office din da sauri “ya rab garin yaya hakan ta kasance ta fad’a tare da dafe goshinta cikin tsananin tashin hankali cike da zafin zuciya ta dunkule hannunta tana son tono wani abu .”bata san sanda wasu hawaye masu zafi suka shiga zubo mata ba .” Sultana na fita ta kira aunty abida “aunty baki ga yadda hankalinta ya tashi ba ai kad’an ta gani tabbas kuwa dan wannna hoton na maryama da adam duk sai na yad’asa a social media kinsan har aunty’s dinsa na turawa uhm ai wallahi sai na bashi mamaki nasan sai yayi haukan neman wanda yayi masa wannna sharrin sai dai bazai sani ba tana magana tana juya bayanta wannna haka ne amman kafin ki yadashi ki barshi iya tsakanin ma’akata da yanuwansa ko yanzu zata fuskanci tsana mai tsanani daga garesu sauran aikin ki bar min ni zan qarasa nasan adam dole zai tsaneta kuma idan akwai wani abu acikin zuciyarsa akanta dole zai hakura wallahi aunty sai kinga kallon tsanar da ma’akatan office dinmu suke wa professional maryama yau ta qarasa maganar tana murmushin farinciki “ai tunda taso shiga rayuwamu tofa ta saka kanta cikin tsaka mai wuya kafin mutuwarta dan ba iya ma’akatan zamu tsaya ba har duniya sai sun san halin da tantiriya irinta take ciki a wajen aiki sultana ta sake washe baki kina jina sultana ?ina jinki aunty” Kiyi taka tsantsna kada a gano shirinmu ne baki da matsala aunty Kinsan irin farinciki da nake ciki kuwa ni nama fi son hotunan su isa gidansu kamar anyi an gama dan Allah aunty kiyi duk yadda zakiyi ya aureni nan kusa kafin ya auri wata dan jikina yana bani zai auri wata ne bani ba “babu wacce zai sake aure dan ko wacan shegiyar yarinyar daya aura rashin baki kusa ne yasa ya auresa ,ki kwantar da hankalinki ko da tsiya koda arziki sai kin auresa muddin ina raye ke ko zanyi yawo tsirara sai adam ya zamo mallakinki yanzu haka akwia wani malami daakayi min maganrsa matsa larsa shi sai ya kwanta da mace kafin yayi aiki ,naga bazan iya bari wani katon banza ya kusanceki ba dan haka nace a samo min mai dama dama .” “ gaky aunty a nemo wani dan bazan iya yarda wani malamin can ya ta’ba min jiki ba bare har ta kai ga sex ta qarasa maganar tana jan tsaki.” bangaren maryama kuwa cikin tsannin tashin hankali tace “na shiga uku ta soma kuka tana zariya tabbas tasan itace da mr ata to waye wanda yayi mana hoton ?tayiwa kanta tambayar da bata da mai bata amsa to yanzu menene riban wanda ya daukesu wadan nan hotuna ?cikin tsananin tashin hankali ta koma gefe ta rike kugunta tana mai jin bakinciki tana magana hawaye na zubo mata ta qarasa ta d’auki pencil ta tura cikin bakinta ta cigaba da zariya kafin ahankali ta koma ta jingina jikinta da bango bata an kara ba sai gani tayi an miko mata cup din pencil din gbdy wanda ke d’auke da tarin pencil mai yawa take ta dago idanunta dake cike da ruwan hawaye tana dubansa “tunda kina ra’ayin cin pencil ga qari na kawo miki ki cigaba da ci har ki koshi “ta tsura masa ido tana goge hawayenta tare da cewa “no sir bana bukata !”ta qarasa maganar tare karbar cup din pencil ta ajiye da qarfi akan table wanda yasa abokan aikinta sake maida hankullansu garesu “da alamun fa shi wannan mutumin bai san halin da’ake ciki ba ?maryama ta fad’a akasan ranta tana duban abokan aikinta da suka zuba masu ido “ban san dadin me kike ji acikin cin pencil ba da kullum yana cikin bakinki “tai shiru bata ce masa komai ba sai ma sunkuyar da kanta tayi “am talking to you !”ta d’ago kanta da sauri tana cewa “me kace sir ?matsota yayi yana cewa “meke damunki mryam!?kullum kuka kuka bakya gajiya da kuka?shiru tayi ta kasa cewa komai sai dai kallo daya zaka mata ka fahimci tana cikin tashin hankali ,ganin taki yin magana ya sauke numfashi tare lumshe idanunshi ya juya ya fita adaidai lokacin da take qoqarin yi masa bayani ya kiran sunan some !tace yes sir ta bishi zuwa office “maryama tai shiru tana dubansa tare da madam some tana zance zuci “ya kamata kije kiyi masa bayani abinda ke faruwa dan da alamun bai san abinda Ke faruwa ba cike da tsananin tashin hankali ta fito .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 40 Mr ATA yana tsaye tare da madam some inda take masa bayani tare da nuna masa wani file da zai saka hannunsa maryama ta shiga office din a firgice hannunta rike da waya.”cikin tsananin tashin hankali ta qaraso inda yake ta nuna masa hotunansu da’aka tura mata.”Cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata ba’a ta’ba ganinsa ciki ba yake kallon hotunansu tare da maryama ,”ba iya ni kad’ai aka turawa hotunan ba.”gabad’aya duk wani dake aiki a wannan bangaren an tura masa.” ta qarasa maganar tamkar mai shirin zarewa .” a sukwane ya maida kallonsa ga madam some yana cewa is that true ?! yayi maganar tamkar mai koyan magana .”a d’an gigice tace “ye ..yes sir!” “amman mai yasa tunda na shigo baki sanar dani ba ?tayi shiru zuciyarta cike da tsananin tsoro da fargaba “why !”ya fad’a a hassale yana mata wani irin duba mai hargitsa kayan ciki .”amm umm no I mean ..” “You mean what ?”what’s the meaning of all this ?ya fad’a yana mai watsa mata kallon banza yayinda maryama ta sake shiga tashin hankali “ni yanzu ya za’ayi a goge hotunan nan a wayar kowa dan wannan hotunan zai iya zama barazana ga rayuwata sannan zai iya zama ‘batad’anci ne gareni .”ta fad’a tana goge hawayenta “karki damu mutane please .”!“kina magana akan ‘batad’anci ni bakya tunanin nawa mutun ci? yayi maganar yana zare mata ido kafin ahankali ya d’auke kwayar idanunshi akanta ya soma taku cikin Isa da kasaita yana hura hanci “ni kaina nasani saboda ni mace ce mutane zasuyi tayi dani sannan mutuncina zai zube a idanun mutane mutane zasu dinga min kallon kaskanci “ inna lillahi ni maryama naga ta kaina wace irin maseefa ce na tsinci kaina ciki yau ?”dogon tsaki yaja tare da tsayawa cak yana fuskatarta .” tsumammun idanunshi ya zuba mata yana cewa “amman waye ya d’auke mu wad’an nan hotunan ?.” Muryar maryama da jikinta suna rawa tace “ni..”nima bansani ba dan allah ka taimakeni ka taimaki rayuwata kayi wani abu akai kar sunana ya ‘baci a idanun duniya “wani tsaki ya sake ja yana mata kallon ta shiga hankalinta “ some ! yes sir “ “waye ya turo miki hotunan “. Madam some tayi shiru tana kallonsa tare da nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sauya cikin kankanin lokacin tamkar bada son ranshi komai ya faru ba .”“waye wanda ya turo maku hotunan?”ya sake tambayarta a karo na biyu “lallai ina son nasani.”muryarta na rawa tace“ I don’t know the person sir an dai yi amfani da wata number ce .”“okay zan san abun yi amman irin abu haka ya faru kiyi shiru kina kallona ki kasa ce min komai ,abinda ya faru ba wai ya dameni bane amman lallai ina son nasan wanda yake min shishigi acikin rayuwata.”haka ne sir kuma na fahimceka amman maryama ..“kinga ni karki kira sunana ni dai nasan Kinsan komai kawai kiyi duk yadda zakiyi a goge hotunan akan wayar kowa ..” “Nasan komai fa kika ce ?”maryama tayi shiru ta rasa me zata ce dan sai yanzu ta fahimci ba abinda ya kamata ta fad’a mata kenan ba .” Mr ata yayi taku biyu ya isa inda maryama take tsaye cikin tsananin damuwa da tashin hankali “kina jina maryama ki natsu zan san abinda zanyi akai kisani ba iya mutuncinki kad’ai ake qoqarin zubarwa ba har da mutuncina ake son zubarwa “.“exactly sir exactly sir”. inji cewar madam some “ni dai babu ruwana da wani mutuncinka ni dai nawa mutuncin nasani kuma ina matukar son shi dan shine silar da mutane dayawa suke sona da ganin mutuncina idan hotunan nan suka fita mai zance ?”me zan cewa mahaifi yata?” me zan cewa umma da habib?” ki yiwa mutane shiru ana .”yayi maganar a matuqar tsawace yana dubanta “saboda mai zanyi shiru ?”ina da ‘yancin da zanyi magana tunda an cuceni an cuci rayuwata”kai nmj ne nifa? duk wanda yaga wad’an nan hotunan bazai sake ganina da kima ba a qarshe ma bazan sake auruwa ba” so what idan kin kasa auruwa dole ne sai wani ya aureki? yayi mata tambayar yana kallonta a d’age “ko ba dole bane mutuncina fa ?itama tayi masa tamabayar tana dubansa da shayayyun idanunta wad’an da suka canza kala tsabar zubar hawaye .” wasu hawaye yaga suna turereniyar zubawa daga kwarnin idanunta daga inda yake tsaye ya tsura mata ido yana jin yada sautin kukanta ke ratsa kunnuwansa “.“dan Allah sir kayi hakuri ka daina biyewa yarinyar nan “.“sorry may I coming aka fad’a daga bakin kofar shigowa“yes coming! d’aya daga cikin ma’aikatan ne” ma ga wata akan layi tana son magana dake “okay kaje kace gani nan zuwa “okay ma ya fad’a tare da juya wa ,numfashi madam some ta sauke tana dubansa kafin ahankali tace “dan allah gaba d’ayanku kuyi hakuri na wani lokaci yanzu zanje na amsa kira zan dawo muyi magana akan wannan matsalar kuma in sha allahu zamu nemi mafuta akan matsalar “tana gama fad’ar haka ta juya ta fice daga office din cikin sauri .tana fita maryama ta sake fashewa da wani rikitaccen kuka tana dafe goshinta .”gabad’aya ta rasa abinda zatai, ta rasa meke mata dadi tana jin idan ba kukan tayi ba bata san me zatai ba dan cuta tasan an mata an cuceta an cuci rayuwarta ana son ‘bata mata suna ta qarfi da yaji. sosai take kuka har da shesheka .”ta rasa waye yake son ‘bata mata suna da rayuwarta a iya saninta bata gaba da kowa abinda yake gabanta shi take yi ,bata da matsala da kowa tana qoqarin zama da kowa lafiya “to mai yasa za’ayi mata haka ?” kuka maryama take sosai .” wani irin tausayinta ne ya dinga ratsa sansar jikinsa har tsigar jikinsa na mikewa,bai san me yasa take d’aukar abu da zafi haka ba,shi a ganinsa wannan ba wata matsala bace ahankali zai gano wanda ke da hannu ciki .”taku biyu ya qara zuwa inda take tsaye tana risgar kuka ya kai hannu zai dafa kafad’arta tayi saurin zamewa tana masa wani irin mugun kallo mai d’auke da gargadi.”cak ya tsaida hannunsa tamkar wanda aka dasa yana kallon cikin kwayar idanunta dake tsiyayar da ruwan hawaye .”cike da sanyin jiki ta samu waje ta zauna ta kwantar da kanta Akan table din dake gabanta tana cigaba da rera kuka mai tsuma zuciya yayinda mr ata yake tsaye yana kallonta jikinsa yayi matukar yin sanyi.” Ahankali madam some tace “hello good morning !”daga can bangaren aka amsa mata madam some tace “ko zan iya sani dawa nake magana ?”okay okay!! ta fad’a tana gyara tsayuwarta babu matsala akwai su a qasa nuna da desing’s masu matukar kyau da d’aukar hankali karki damu sai dai kuma idan kina da desing dinki da kike so wannan ma babu wata damuwa zan tura miki sako nan da awa d’aya .”“okay thank you “ta fad’a tare da ajiye kan wayar ta juya ko cikakken taku uku batayi ba wayar ta sake d’aukar qara ta dawo da sauri a tunaninta ko abokiyar kasuwancinta ce amman sai taga number landline din mami ne dan haka da sauri ta d’aga cike da girma mawa ta gaisheta “good mrning ma!sannan ta qara da cewa “momy kina son magana da mr ata ne ?”no no! dake nake son yin magana “ni kuma mumy?”madam some tai tambayar cike da tashin hankali “eh !”.“okay ma ina jinki !”ina son nayi magana dake ne amman ba anan ba idan bakya wani aiki yanzu kizo gida kar kuma ki bari adamcy yasan nace kizo don’t tell him anything tai shiru tana sauraronta har ta dasa aya madam some tace”okay ma zan zo yanzu daga office din bata koma office din mr ata ba ta fito zuwa haraban ma’aikata kai tsaye inda tai parking din motarta ta nufa ta shiga ta d’auki hanya zuwa gidan mami .” Sannu ahankali madam some take murza kan stearing tana adduar allah yasa ba hotunansu maryama da mr ata aka tura ma mami ba yasa take son ganinta cikin kankanin lokacin ta isa gidan a natse ta tsaya a bakin kofar shiga bayan an kira an sheidawa mami zuwanta ta bata umarnin shigowa cike dari dari ta shigo makeken had’ad’den parlour’n inda ta iske mami tsaye sanye cikin shiga ta alfarma cike da girmamawa madam some ta gaisheta ,inda mami ta amsa mata cikin sakin fuska tana nuna mata wajen zauna “ki zauna !”ta fad’a tare da shigewa parlour’nta na biyu .”madam some tayi matukar mamaki ganin yanayi mami wanda yake nuna alamun babu wata matsala ,cike da sanyin jiki ta zauna tana zance zuci to ko mai yasa mahaifiyar mr ata ta tace zo ?gabadaya kwakwalu warta ta toshe tare da jin wata irin mummunar fad’uwar gaba mami ta fito kunneta manne da waya “a’a babu wani abu kawai dai ‘yan tambayoyi zan mata kafin mu san irin macen da zata shigo family dinmu .” macen da zata shigo family kuma?madam some ta yiwa kanta tambaya tana cigaba da duban mami daga can bangaren aunty khadija tace “yanzu ke mami qoqrin kike yayi wani auren bayan ga maryam har yanzu bamu san matsayinta a wajen sa ba bare matsayin cikin jikinta?”ai kuma bazai yuwu khadija ace ya zauna haka babu mata ba, addua kawai zamuyi Allah yasa wannan auren ya zama silar samun kwanciyar hankalinsa da namu gabadaya.“Ameen !”amman mami shi yace miki yana sonta ne ?” “Khadija ko bai ce min yana sonta ba ,nasan abinda adamcy yake so ni naga hakan acikin kwayar idanunshi wanda ke nuna min tabbas yana son yarinyar .”mami karkiyi haka tukun kinfa san halinsa tunda har bai ce miki yana sónta ba ki barshi kawai har sanda zai bud’e baki yayi miki maganarta karki sake yanke masa hukun cin a karo na biyu ki bar magna yarinya nan kawai “naji duk maganarki, yanzu ma gaskiyar da yake boyewa nake son nasani “.mami ta gama wayar tare da zama opposite din madam some alokacin da masu aiki suka cika gabanta da abinci kala kala “kici wani abu tukun kafin muyi maganar da tasa na kiraki .”madam some ta girgiza mata kai tana cewa “momy kiyi maganarki kawai dan right now akoshe nake “okay daman akan yarinyar nan ce maryama “.nan take gaban madam some ya bada ras tayi saurin gyara zamanta “nasan kusan kece mai kula da duk wani bangaren adamcy ,nasan zaki fi kowa sanin meke tfy abangarensa.” “haka ne mumy “! yauwa some ina son ki fad’a min meke tsakaninsa da wannan yarinyar?“madam some tai shiru tana dubanta cike da matsanancin mamaki kenan abida suke zargi tsakaninsu itama mahaifi yarsa tana tunanin haka atsakaninsu “some karki boye min komai ki fad’a min abinda kika sani nayi miki alqawarin bazan bari ya sani ba ,shiyasa ma kikaji nace karki bari yasan zakizo madam some ta tsura mata ido tana kallonta da nazarinta kafin ahankali ta numfasa kana ta soma magana “a zahirin gaskiya mumy bansan akwai wani abu a tsakaninsu ba yadda kika min tambayar nan haka na tsare maryama nayi mata sai dai maganganun da suka fito daga bakinta ba masu dadi bane ,domin maganganu ne masu zafi sannan da nuna alamun babu wani abu a tsakaninsu wanda ya wuce aiki sai dai ko ta bangaren sir ko shi yana son yarinyar bamu sani ba ko da yake shi din ma gaskiya bazamu iya tabbatar da hakan ba ,dan wani lokaci kinsan halinsa birkice mata yake yayita wasu abubuwa ta yadda mutun bai isa ya fahimci komai akanshi ba .” tunda madam some ta fara magana mami ta zuba mata ido tana kallonta tana jin fad’uwar gaba har sanda madam some ta dasa aya kana ta numfasa tace “yanzu dai kina nufi babu komai tsakaninsu?” gaskiya mumy ni dai a iya sanina babu komai atsakaninsu sai muamula ta aiki “numfashi mami ta sauke tace” to shikenan na gode sosai”! babu komai mumy ta mike tsaye tana cewa” ni zan koma office saboda sir yana jirana,” okay sai anjima “. madam some ta d’an rusuna tanawa mami sallama inda mami tabi bayanta da kallo dan taso taji kyakkwan labari daga bakinta “kenan dai gaskiya adamcy ya fad’a mata babu komai a tsakaninsu da yarinyar ta d’auki lokaci zaune tana zurfafa tunaninta dan ta rasa dalilin da yasa zuciyarta ta kasa amincewa da adamcy ba son yarinyar yake ba.” Cikin tsananin tashin hankali kukan da take ,ya shiga kai kawo acikin office din hannunsa d’aya rike da kugunsa cikin haka daya daga cikin wayoyinsa ya d’auki sauti amman bai bi ta kan kiran ba ,ya sake komawa inda take wanda zuwa lokacin ta durkushe kasa tana kuka yana son hukuntata akan cika masa kunne da tai dan duk abinda zai faru akan hototunan dole zai ta’ba kima da mutuncin sa amman ya kasa sai ma ya bige da durkushewa a gabanta tare da kira sunanta cikin wata irin murya mai sanyi da kashe sansar jiki “maryama ! wanda yasa tsigar jikinta mikewa yrrr”kiyi hakuri ki yafe min nasan duk ni ne na janyo faruwar komai “.jin sautin sanyayyiyar muryarsa yasa ahankali ta d’ago shayyyun idanunta ta zuba masa batare da tace komai ba sai dai a kallon da take masa bugun zuciyarta ke qaruwa “yayinda har lokacin kira na kan shigowa wayarsa.” ya mike ahankali ya isa inda wayar take ya d’auka yana dubawa sai daya lumshe idanunshi na second biyu sannan ya bud’e ya d’aga wayar yana cewa” hello !”kwayar idanunshi yana kanta yana kallonta yana jin kamar ya furta mata abinda ke cin zuciyarsa ko ya huta da azabar da yake sha akanta ,waya yake amman sam natsuwarsa da hanakalinsa basa kan wayar suna kanta ya kai hannu ya d’auki iPod dinsa yayi connecting dinsa da wayarsa ya manna a kunnesa wanda hakan ya bashi damar ajiye wayar akan table ya qaraso zuwa inda take durkushe “har kullum yana son ta zama jarumar mace mara rauni ,mace me qarfin zuciya Sam baya so ta zama raguwar mace domin idan ta zama mallakinsa zata fuskanci abubuwa ,idan ta cigaba da zama raguwa za’ayi galaba akanta, tsoronta zai zama rauninta hakan zai sa ayita cutar masa daita hawaye ya cika masa ido ahankali ya kauda kanshi daga kallonta .” Ahankali ta cigaba da jiyo maganarsa cikin rauni “ki tashi ki samu waje ki zauna kafin nasan abun yi ,ta yunkura da kyar ta mike tana wani irin taku ta samu waje ta zauna dafe da kanta cikin sanyi jiki ya isa gaban fridge ya bud’e ya d’auko goran ruwan mai sanyi ya juyo zuwa inda take “have some water!” ya mika mata goran ruwa bata kar’ba ba haka zalika bata d’auke kwayar idanunta akanshi ba shima kuma bai janye hannunsa akanta ba idanunshi yana kanta har sanda ya gama wayar wani kiran ya shigo wanda ya kasance na mami ne” the way yadda yake amsa wayar yana kiran sunan sweetheart ta fahimci daita yake wayar duk da batasan abinda yake fad’a mata ba amamn hankalinta yayi mugu magun tashi yana gama wayar ya sake cewa” maryama take some water ki sha ruwa ko kad’an ne “dawa kayi waya yanzu ?”tayi magana cike da raunin zuciya” my mother ya bata amsa atakaice yana kallonta “shikenan nasan itama an tura mata hotunan ai nasan za’ayi haka nasan za’a turawa yan’uwanka da mahaifiyarka.”“ ki kwantar da hankalinki babu abinda zai faru” ni kawai ka fad’a min wani mataki zaka d’auka dan ni naga kamar ma baka damu da halin da nake ciki ba ,a kallon da nake maka ma gani nayi kamar dadin faruwar haka kayi.” A d’an rikice yace “bangane nufiki ba ?” Ai dole kace baka gane nufina ba gashi har an turawa ma mahaifiyarka aman babu wata alamun damuwa atattare da kai. yayi shiru kawai yana kallon yadda take motsa qaramin bakinta “ka fad’a min gasky an tura mata hotunanmu ko “? still dai shiru yayi kawai yana cigaba da kallonta “ an tura mata hotuna ko ba’a tura mata ba ?”wannna ba matsalrki bace ko an tura mata ko ba’a tura mata ba “to yanzu ka fad’a min matakin da zaka d’auka kafin zuciyata ta buga “what I will do is my own business it my decisions how I wil manage my hanger, duk yadda nake qoqarin kwantar da zuciyata akanki baki gani ,duk yadda nake faman rarrashinki baki gani har kina iya cewa naji dadin faruwar abinda ya faru idan naji dadi menene ribata bayan dole wad’an nan hotunan zasu ta’ba mutuncina ?”tunda nã had’u dake kullum nida kamfanina cikin damuwa muke dan haka idan kinga dama ki fad’a abinda yafi naji dadin faruwar abinda faruwa ba damuwata bace .” nan take gabanta ya wani irin bugawa da qarfi , ta mike da sauri tana cewa “tunda ka had’u dani kullum kamfaninka da kai kuke samun matsala as how ?”me kake nufi dani sir dan bangane nufinka ba ?“idan akwai wani abu acikin ranka akaina say it directly ba wai ka dinga kwana kwana ba “what !” ya furta da qarfi yana jin kamar ya d’auketa da mari sai dai baya Jin zai iya aikata hakan akanta lip’s dinsa ya kamo na kasa yana taunawa da qarfi kafin ahankali yaja tsaki yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa “kamar yadda kake tunani haka akaina nima haka nake wannna tunanin akanka,tunda na hadu da kai kullum cikin damuwa da shiga matsala nake a yau nayi dansani ,a yau nayi nadamar kasancewata acikin AGC company “matsala ba daga kamfanin bane matsala daga ke ce “what? me kace ? yana jinta ya shareta “ina bukatar na sake jin abinda ka fad’a yanzu tayi maganar tana takowa zuwa inda yake tsaye “ ke banson iskanci tunda abun naki ma wulaqanci ne na ma fasa d’aukar mataki akan abinda ya faruwa, bazanyi bincike komai akai ba kije kiyi duk abinda zaki yi idan anga dama a yad’a hotunan zuwa social media is not my own business.”cikin tsananin tashin hankali ta had’e hannuwanta waje d’aya tana jin wani irin fad’uwar gaba from no where yana shigarta “muryarta na rawa ta soma mgn “yanzu abinda zaka fad’a kenan ?I can’t say more than that ,dan haka kiyi min shiru anan ki barni .” “me yasa zaka fad’a haka ?”wallahi ni dai abinda nasani ni ba matslar kamfanin nan bace kaine matsalar kamfaninka kuma ko kaso ko karka so ni ba matslar kamfaninka bace dan kasani kasancewata aciki cigaba ya kawowa kamfaninka aikin banza kawai Ina zaman zamana ka shigo rayuwata wanjen nuna son asaninka ka jawowa mutun shiga matsala .”“maryama how dare you talk to me like this ?me yasa kaima zaka ce nice matsalarka data kamfaninka”? sannan me yasa zakace ka fasa d’aukar mataki akan abinda ya faruwa?”me yasa bazaka yi bincike akan abinda ya faru ba “?me yasa zakace naje nayi duk abinda zanyi idan anga dama a yad’a hotunan zuwa social media is not your own business?”idan har kai ma zaka iya fad’a min haka nice bazan iya fad’a maka haka ba?wallahi kwata kwata zuciyarka bata da tausayi bare fellings kai ganinka babu wanda zai iya fad’a maka mgn ne ?”ta fad’a hawaye na zubo mata.”shiru yayi yana kallonta “wallahi da kana da fellings dole zaka zamo mai tausayin halin dana tsinci kaina a yau “duk lokacin da mutun yake cikin damuwa kai lokacin kake da damar qara ninkawa mutun damuwa akan wanda yake ciki idan ma mutun mutuwa zai yi ba ya mutu ba damuwarka bace ,”ta qarasa maganar tana kallonsa ido cikin ido .” still dai shiru yayi kawai yana kallonta “ai bazaka ta’ba jin tausayin wani acikin ranka ba saboda zuciyar dutse gareka,” ka wani zuba min ido kana kallona baka da wani bambamci da dutse still kallonta kawai yake yana jin kamar ya kamota ya soma yaryarfa mata mari “da fatan kaji abinda na fad’a yanzu there’s no difference between you and stone” yadda dutse yake da qarfi haka zuciyarka take da qarfin da rashin Imani da rashin tausayi dan ..”enough maryama !”ya furta da qarfi yana dukan glas cup din dake kan table, nan take cup din ya fashe tare da ruwan ciki aiko nan take hannunsa ya yanke sai ga jini ya fara zuba wani irin qara ta saki mai sauti tare da yowa kanshi tana kiran “sir me yasa zaka yi haka ?kaga irinta ba ?kaga irin abinda zafin zuciyarka ya janyo ?” kalli yadda kajiwa kanka ciwo ?ta kai hannunta zata ta’ba shi yayi saurin katseta ta hanyar cewa “karki soma kai hannunki jikina stay a waya from me “dan Allah ka ..” nace banason go and do your work matsowa tayi kusa dashi sosai muryarta na rawa tace “a halin yanzu babu wani aiki da zan yi wanda ya wuce na duba hannunka “mar..”dakatar dashi tayi ta hnayar d’aga masa hannunta “ka barni nayi abinda ya dace” ta fad’a tana haki “maryama there’s no need for this kinsan zaki damu me yasa kika ‘bata min rai “sir babu ruwana da abinda ya bata maka rai ka zauna kawai “ ta fad’a tana zubar da hawaye yaki zama kamar yadda ta bukata .”gashi zafin zuciyar da yake cinsa yasa jinin ke qara zuba .” “please sir site !”shiru yayi kawai yana sauke numfashi kafin ahankali ya samu waje ya zauna yana cizan lip’s dinsa ko zai rage masa azabar zafin da yake ji ,”muga hannun ta fad’a cike da tsananin damuwa kin bari yayi taga hannu, ta kai hannnuta ta riko hannun ta qarfin tsiya tana kallon ciwon da yaji shima kallonta yake tana hura masa iskar bakinta a ciwon wanda yayi sanadiyar da ya dinga jin wani sanyi na bin lungu da sako na sansar jikinsa lumshe tsumammun idanunshi yayi” tabbas maryama ta kamu da tsananin sonshi batare datasan tana yi ba,” ta d’ago kanta ahankali idanunsu ya tsarke cikin juna cike da zafin zuciyata tace” ka tsaitsata zuciyarka, dan zafin da zuciyarka take yayi over shi yasa jinin yaki tsayawa, mutun bashi da wani aiki sai zafin rai please ka tsaitsaita kanka “maryama banason damuwa please ki sakar min hannu ki kama gabanki.” numfashi ta shiga saukewa sama sama tana jin wani irin a gabdaya ilahirin jikinta” i saida leave my office now ya sake fad’a yana nuna mata kofa .”tai mugun zuba masa shayayyun idanunta tana kallonsa hawaye na gangaro mata batare datayi yunkurin mikewa tsaye ba .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 41 Ahankali maryama ta d’auke kwayar idanunta akanshi zuwa hannunsa ganin yadda jini yake bin yatsun hannunsa ya mugun d’aga mata hankali .”hawaye ne sosai yake zuba daga idanunta tunanin inda zata samo abinda zata d’aure masa hannun take amman sam ta rasa .”tana cikin tunane tunane taga ya mike tsaye cikin sanyi jiki tayi saurin riko d’ayan hannunsa mara ciwo cike da zafin nama ya fixge hannunsa yana mata gargad’i da kwayar idanunshi “ki tashi ki bar min office idan kuma ni kike son na bar miki sai ki bari nasani.”ya fad’a yana mai kawar da fuskarsa daga kallonta .”d’ago idanunta tayi ta cigaba da kallonsa gani tayi yanayinsa ya sake sauyawa ya wani maida kanshi gefe yana huci tmkr wani zaki tana kallonsa ya d’auki d’aya daga cikin wayoyinsa ya nufi d’akin dake cikin office din ,da idanu ta rakashi har sai da taga shigarsa sannan ta iya sauke numfashi da ajiyar zuciya atare sai dai kamar yadda ya bukata haka tayi jiki a sanyaye ta mike ta fita daga office din tana daidaita natsuwarta dan kada ‘yan office dinsu su fahimci wani abu .” tana fita ko cikakken minti biyar batai ba mr ata ya fito ya samu waje ya zauna yana sauke numfashi tare da tokare hannunsa mara ciwo a kugunsa yayinda hannunsa mai ciwo ya ajiye akan ciyarsa yana kallo irin raunin daya ji. yana zaune doctor dinsa ya nemi izinin shigowa da kyar ya bud’e baki ya bashi izinin shigowa ya shigo a natse ya gaishesa cike da girmamawa sannan ya ajiye jakar kayan aikinsa ya soma had’a kayan aikin da zai bukata yana cewa “ranka ya dade garin yaya ka samu irin wannan raunin haka .”?shiru mr ata yayi masa dan bai san me zai ce masa ba .”doctor ya janyo kujera zuwa gabansa ya zauna yana masa sannu cike da kulawa ,kanshi kawai ya gyada, a natse ya d’auki bandage ya had’a da d’an digon wani farin ruwa mai d’auke da sinadarin akai ,hannunsa ya kai ya riko hannun mr ata ahankali ya soma goge masa ciwo da auduga wani irin zafi ya ziyarci sansar jikinsa yayi saurin runtse idanunshi tare da cije labbansa da qarfi adaidai lokacin maryama ta kai idanunta office dinsa inda ta hango doctor zaune yana treatment din hannunsa naunauyen ajiyar zuciya ta sauke da qarfi sannan ta mike ta fito .” Ahankali ta tura kofar ta shigo ta tsaya akanshi sake rike hannunsa doctor yayi cike da kulawa ya cigaba da goge masa yayinda mr ata ya sake cije lips dinsa yana qoqarin zame hannunsa muryarta a raunane tace “sorry sir da zafi ko ?kayi hakuri a wanke maka shine zai sa ciwo ya bushe numfashi kawai ya sauke dan sosai yake Jin zafin ruwan da yake sawa yana goge masa ciwon sake kama hannun doctor yayi yadda maryama taga ana wanke masa ciwo ya sake d’aga mata hankali hakan yasa ta fara kuka tana cewa doctor yayi masa ahankali kalmominta ne sukai nasarar d’auke masa ciwo “sorry sir da zafi ko ?kayi hakuri a wanke maka shine zai sa ciwo ya bushe ya runtse idanunshi sosai ana wanke masa ciwo tana kuka har sanda doctor ya gama wanke ciwon tsab sannan ya nada masa bandage.” Doctor ya kalli innocent face din maryama had’e da jin mamaki sannan ya saki murmushi “ya shi ake wankewa ciwo amman kece mai kuka?to ki bar kuka haka .amman banda kuka maryama babu abinda take kwayar idanunta sunyi ja sosai fuskarta kuwa duk tayi face face da ruwan hawayen wasu magunguna doctor ya bashi sannan yayi masa sallama shima mr ata ya mike ya shige ya barta tsaye taji kamar ta bishi sai dai tsananin tsoro ya hananta .” Kamar d’azu haka ta fita da sanyi jiki tana goge hawayenta sai dai duk bayan second sai ta Kai kallonta zuwa office dinsa gbdy ta kasa aiwatar da komai tana zaune a office dinsu ya fito yana zare yar saman suit dinsa ya ajiye had’e da qarasa wa inda fridge yake ya d’auki goran ruwa ya kafa a bakinsa sauke goran qasa yayi had’e da fitar da numfashi itama numfashi ta sauke ta fito daga office dinsa ta wani office din dake kallon nasu domin ta kira masu tsaftace waje suzo su gyara masa office .mr ata ya fito yana magana akan waya har ya kai kofar fita adaidai lokacin da maryama ta kunno kai zuwa office dinsa sukai karo dashi tayi baya zata fad’i yayi saurin kai hannusawa duka ya tallafo bayanta yayinda ita kuma a gigice ta kai hannunta d’aya saman rigarsa daidai saitin zuciyarsa dake luguden bugu ta dafe cikin tsananin tashin hankali da jin tsoron abinda zai mata .” ido cikin ido suke kallon juna kowannensu fuskrsa d’auke da tarin damuwa saurin zare jikinta tare da gyara tsayuwarta tayi still suna kallon juna batare da sun cewa juna qala ba muryarta cike da rauni tace “kayi hakuri please” ya gyada mata kai kawai batare da yace mata uffan ba “sir ko zamu koma ciki ina son nayi magana da kai .”bai mata mutsu ba ya juya ya koma ciki ta biyosa tana jin wani irin fad’uwar gaba, ta karaso inda yake tsaye ta sunkuyar da kanta kasa “ka zauna !” kiyi maganrki “amm daman hakuri zan baka akan maganaguna sam banji dadin abinda ka fad’a min ba haka zalika nima banji dadin reaction dina ba amamn kayi hakuri da abinda na farfad’a maka”.tai maganar tana fashewa da kuka kayi hakuri bansan dalilina ba ,ban ta’ba tsammanin zan iya fad’a maka haka ba am very sorry sir .” yay gyran murya yana cewa “is okay “!.yanzu ya kake Jin hannunka ta fad’a hawaye na sake wanke mata fuska tsaki yaja batare daya amsa mata ba “.shi kam wannan zubar hawayen na matukar yi masa ciwo ace mutun baya gajiya da kuka kalli yadda kwayar idanunta suka canza “kuka na menene haka ?”ya jefo mata tambaya d’ago kanta tayi ta zuba masa sosai adaidai lokacin da wani guntun hawayen dake makale acikin idanunta ya samu damar gamgarowa a fakaice ya kalleta “Ina ganin zaki iya wucewa gida dan ni yanzu gida zani ya fad’a cikin halin ko in kula yana mai latsa wayarsa dake rike a hannunsa.”hawaye ne suka shiga gangarowa daga idanunta kamar an bud’e famfo muryarta a raunane tace “ka taimakeni ka fad’a min zaka d’auki mataki akan issues dinmu ?”shiru yayi “dan Allah ka taimakeni kar ‘yan gidanmu suga hotunan mu most especially aunty hasana da aunty salma idan suka ga hotunan nan na shiga uku babu abinda zan fad’a su yarda dani bazan sake d’an d’ano wani abu wai shi farin ciki ba ka taimakeni banason mutuncina ya zube tuni wasu hawaye suka wanke mata fuska ..” Tunda ta fara magana bai d’ago ya kalleta ba sannan kuma bai daina abinda yake ba sai a yanzu ne da sheshekar kukanta ya cika masa kunne ya d’ago kansa daga latsa wayar da yake “wace irin yarinya ce ke mai son kanki dayawa magana d’aya taki ci taki cinyewa ke mutuncinki kad’ai ne abun dubawa?”ni rayuwata acikin duhu take shi yasa kaga na damu da mutunci…. tun kafin ta Kai ga qarasa maganarta ya juya ya nufi kofar fita biyosa tai da gudu tana kiransa “sir !”bai tsaya ba har ya isa kofar shiga lifter ya shige koda ta qaraso ya kusan kai wa kasa ta danna G wato number da zata kaita qasa ta shiga tana gama qarasowa ta ganshi yana qoqarin shiga bayan mota da sauri ta qarasa bangaren daya shiga ta bud’e murfin kofar ta durkushe qasa gabansa jikinta na wani irin rawa” idan ka tafi ka barni cikin wannan halin akwai matsala dan bansan ya zanyi da rayuwata ba “ta fad’a tana mai share hawayen dake kan fuskarta idanunshi ya zuba mata gabadaya idanunta sunyi jajur dasu kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa “wai meye damuwarki ne maryama ?” “Wad’an nan hotunan sune damuwata kai idan family’s dinka suka ga hotunanmu bazasu damu ba wallahi ni nawa family’s din zasu damu dan Allah ka taimakeni ka taimaki rayuwata kayi wani abu akai “tsaki yaja yana cewa “bansan dalilinki ba dole sai kin raba matsalarki dani ko ni nace a d’aukenu hoton?nace ki kwanta jikina ?iya kuka kawai nace Kiyi nace ki rungumeni bare har na samu damar rungumeki ajikina?” tai saurin girgiza masa kai alamun “a’a !kafin ahankali tace “amman ai daman ka saba rungumeni ba wannan lokacin ne karo na farko ba “naji na saba amman a wancan ranar nayi qoqarin rungumeki ?shiru tai wasu sabbin hawaye nabin kuncinta “ni dai taimakon ka nake nema kayi duk abinda zakayi a goge wad’an nan hotunan dan nasan zaka iya sawa .” numfashi ya sauke da qarfi sannan yace “tashi ki shigo muje da sauri ta mike ta zagayo ta bud’e d’ayan bangaren ta shiga ta zauna tana qoqarin rufo murfin motar ko me ta tuna ta shiga girgiza kanta da sauri ta fito daga cikin motar tana cewa ” kawai kayi tafiyarka bazan bika ba dan bansan me zai sake faruwa ba idan na binka .”“kallonta yayi a tsanake ya fahimceta sosai ahankali ya motsa lips dinsa “ki shigo muje! “ina bazan sake gangancin shiga motarka ba idan mutane suka ganmu tare hakan zai sake tabbatar masu da abinda suke zargi akanmu tun kafin ta qarasa maganarta kawai taga mutun tsaye a gabanta yana haci tmkr wani zaki da sauri taja baya “. Yayi taku biyu ya matsota sosai yana cewa “ anya bayan wannan matsalar baki da wata damuwa ?” ”sorry sorry!! sir bani da wata damuwa kai kasan yadda al’adarmu take wad’an nan hotunan zasu iya janyo mana wani sabon zargi ne” “nace muje na saukeki a gidanku had’e hannuwanta waje d’aya tayi tana cewa “ka fahimceni wallahi mutane zasu..”ke gidanku kawai zan kaiki nayi masu bayanin komai kafin hotunan su isa garesu “what ?! ta fad’a tana zaro idanu “dan girman allah ka rufa min asiri da wani ido zan kalli aunty da umma ya Allah ka saka min akan wanda yayi min wannan cin zarafin ,mai yasa na damu sai na had’u da nadiya ? nasan if na damu da bazaka d’aukeni ka kaini wanan wajen ba” myma muje !” nifa babu inda zan..”on expecting taji ya fixgota qirjinsa da hannunsa mara ciwo ya had’eta tsam da jikinsa yana sauke numfashi wanda hakan yayi sanadiyar katseta . a matukar rud’e ta soma magana cikin rawar murya “meye haka kake qoqarin yi ? ta fad’a tana waige waige “I don’t know and keep quite ya fad’a yana d’aura yatsan hannusa akan lips dinta “dan ..“dan Allah sir ka sakar min jiki jin yaki sakar mata jiki tace “bana ciki da iskanci kada wani yazo ya ganmu haka ka sake janyo min matsala “ni zaki cewa baki ciki da iskanci?”eh mana dan wallahi iskanci ne dan Allah ka sakar min jiki kar azo aganmu haka “karki damu ai nafi son aganmu haka ba taqamarki rashin kunya ba ?” zanyi maganinki dan na fiki iya rashin mutunci “dan Allah ka sakar min jiki “tayi maganr cikin mawuyacin hali tana haki “dan allah kayi hakuri ka sakar min jiki zan shiga da kaina .”jin haka yasa ahankali ya soma zareta jikinsa yana dubanta duk ta fita haiyacinta kwayar idanunta gabad’aya sun sake canza kala daga fari zuwa kore tsabar kuka “shiga muje wannan shine mafutar da zai kawo miki qarshen matsalarki duk wanda kike ganin zai kawo miki matsala ki had’ani dashi .”Juyin duniya yayi daita ta shiga taki “nace ki shiga zanyi wani abu akan matsalar” ta girgiza masa kai alamun a’a suna cikin haka sai ga motar madam some ta shigo haraban kallo d’aya yayi mata ya d’auke kanshi .” bayan tayi parking ta qaraso garesu ta tsaya da girmamawa tana kallonsu wanda sai lokaci yace “daga ina kike baza ta iya masa karya ba dan muddin gasky ta fito bazai sake yarda daita ba ,dan haka tace “daga gidanku nake mumy ce ta kira tana son ganina” what?!” akan me kena?” inna ilaihi wa inna ilaihi rajiun shikenan abinda nake gudu ne yake shirin faruwa inji cewar maryama wani kallo ya d’auketa dashi mai had’e da gargadi “me tace mki da kikaje ?”ta tambayeni akan meke tsakaninka da maryama kuna soyayya ne ko kuwa ni narasa me ta gani daya sa tai ta nemi na fad’a mata abinda ke tsakaninku sir “shiru yayi kawai kafin daga bisani yace “some ki sauke min ita a gida ki tabbatar kin kaita har unguwarsu ya fad’a tare da zagawaya ya shiga gidan baya ya zauna yayinda direbansa ya shiga mazaunin direba maryama kam cikin tsananin tashin hankali ta saki baki da ido tana kallonsa hannu ya kai fuskarsa yana shafawa motar escout dinsa ne suka fara yin gaba sannan motar da yake ciki har sanda driver yaja motar idanunta na kanshi sai dai jikinta ne yake wani irin kyarma.” Ranshi a matukar’bace ya shigo gidan da mami ya soma cin karo kallo d’aya tai masa ta fahimci yana cikin damuwa ya zauna a wata kujera” adamcy lafiya ?lfya sweetheart amman mai yasa zaki kira some zuwa gidan nan kina tambayarta akan yarinyar nan ai sai ta rainani .” ”haba adamcy meye aciki dan na tambayeta na tunanina kana son yarinyar ne sai gashi ta fahimtar dani komai”.“ ta fahimtar dake komai kamar ya?”ya tamabyeta yana mai hura hanci “ce min tayi ba soyayya bace tsakninka da maryama amman ita da kai kuna son juna da..”what ?!ya fad’a yana zaro ido waje jikinsa na d’aukar rawa” ai kuwa some tayi min sosai gata da biyayya gata kyakkyawan kawai dai matslar crista ce amamn wannan duk ba wata matsala bace tunda tana sonka kana sonta babu damuwa zata muslimta dan Allah ka aureta kaji adamcy nah duk da nasan ta ta’ba aure kuma tana da yara biyu Amman duk wannan ba damuwa bane idan akwai love ta fad’a tana guntse dariyarta “haba haba sweetheart ni nasan ko giya some ta sha bazata soma fad’a miki haka ba .” murmushi mami tayi tana riko hannunsa cikin nata ta zaunar dashi duk bata lura da ciwonsa ba “gsky sweetheart ki sani wannan fa kuskure ne kikayi ai yakamata ki kirani kafin kice some tazo wannan ma ai sai ta rainani me zanyi daita saboda Allah wani irin lalacewa nayi haka da zan rasa wacce zan so sai some ?” meye illarta adamcy ?”mami ta fad’a tana sake kunshe dariyar ta “haba sweetheart yanzu ke bakiga illarta ba ? sam sam bangani ba sai dacewarku dana gani “to ni nasan tana da illa kuma babu wani dacewar da mukayi daita “nasan kace rashin sallah yasa kake kame kame” dan girman allah sweetheart ki bar maganar nan sam some ba kalar type dina bace bare kuma babu komai a tsakaninmu zan had’u daita qarshen aikinta ne tare dani yazo “ya fad’a yana qoqarin mikewa tsaye mami ta riko hannusa da sauri tana kallonsa tana murmushi “idan ita baka sonta maryama fa ?”“ko itama ba kalar type dinka bace “?lumshe tsumammun idanunshi yayi alokaci da mami ta kira masa sunanta hakan nan ya tsinci kanshi cikin tsananin shaukinta yana tuno yanayin daya barota.” 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 42 Mr ata ya kasa tashi daga zaunen da yake yana cigaba da tunanin maryama kukanta na d’aya daga cikin abinda yake matuqar d’aga masa hankali da tsuma zuciyarsa ,dauriya kawai yake, kasancewar soyayyar da yakewa maryama yafi wanda yakewa kanshi fatan shi Allah yasa ta so shi fiyye da komai.”sosai yayi zurfi cikin tunanin maryama yayinda mami take zaune tana kallon kyakkywan fuskar tilon d’an nata .”ahankali mr ata ya ajiye hannunsa mai ciwo a saman cinyarsa yana jijiga qafarsa d’aya wanda hakan ya bawa mami damar ganin bandage din dake hannunsa .”a matukar tsorace take kallonsa jikinta har rawa yake gurin kiran sunansa ”adamcy!” a natse ya bud’e idanunshi ya zuba mata yana dubanta a tsanake “me nake gani haka a hannunka?ko kuma nace me ya sameka a hannu?”tayi masa tambayar ajere cikin tsananin tashin hankali ahankali ya sake lumshe idanunshi yana tunanin abinda yayi sanadin jin ciwon nashi .” “Cikin tsananin tashin hankali mami ta mike tsaye ta soma taku tana dubansa da ciwon nashi har ta qaraso inda yake zaune ta zauna kusa dashi tana kallon bandage din dake nad’e ahannunsa kafin ahankali tace “adamcy garin yaya kaji ciwo a hannunka?”shiru yayi mata tare da kamo lip’s dinsa na kasa ya soma cizawa yana tunanin abd zai fad’a mata “kamin magana mana ?”numfashi ya sauke yana bud’e idanunshi sai daya d’an fito da harshensa kad’an ya lashi lip’s dinsa sannan ya fara magana a kasalance “wani abu ne ya faru yau a office kin san halin naki shine fa bansan yadda akayi ba kawai naji na samu wannan ciwon “kai da wa?”yaji tai masa tambayr ta qasan idanunshi ya d’auki kallonta “nace kai dawa kukayi rigima? ta tambayesa tana mai tsaresa da kwayar idanunta hakan nan ya tsinci kansa da cewa “.maryama .”! “Maryama .” mami ta furta sunan sai da mami ta furta sunan sannan ya fahimci yayi kuskuren ambatar sunanta dan haka ya kai hannunsa ya shafa sumar kanshi yana cewa “wani suna na kira yanzu ?”maryama kace !”numfashi yaja da qarfi ya sauke yana kawar da kanshi gefe “.wni irin yanayi mami ta tsinci kanta ciki na tsananin damuwa “amman me faru tsakaninka daita haka ?”. ba wani abu bane sweetheart kawai dai ….“sai dai yayi shiru ya kasa qarasa maganarsa “ban gane ba wani abu bane kawai dai ?”yarinya tayi maka illa haka amman kace ba wani abu bane ?”mami tayi maganar cikin tsananin ‘bacin rai “wallahi adamcy kasan abinda kakeyi na fahimci kana boye min abubu wa akan yarinyar nan abinda baka saba min ba aman yanzu duk shi kake min kuma duk akanta ne .yanzu data kasheka fa ?”d’an zaro idanunshi yayi “eh !”mana ai na d’auka tana da hankali she dai bata dashi idan ba haka ba komai zaka mata yanzu ya dace ta ji maka ciwo?” ”yanzu daya zamo silar mutu warka fa “no sweatheart karki yi wannan tunanin kawai dai tsautsayi ne amman kwata kwata bata da laifi idan akwai mai laifi to ni ne domin ni jiwa kaina ciwo .”yana gama fad’ar haka ya mike ya nufi hanyar step mami tabi shi da kallo tana jin zafi aranta dan kwatakwata Bata qaunar abinda zai ta’ba lafiyar yaranta most especially shi .” Bangaren maryama tsayuwa ta cigaba yi cikin matsanancin tashin hankali “maryama shiga mota muje ko.”! “madam some tace daita tana qoqarin bud’e mata gidan gaba dan ita kam ta gaji da tsayuwa madadin maryama ta shiga sai ma ta juya ahankali ta soma tafiya tana cewa “bari naje na d’auko jakata.” madam some tabi bayanta da kallo batare da tace mata koma ba sai dai zuciyarta cike take fal da jin tausayinta . maryama bata wani jima ba ta dawo makale da jakarta ta shiga gaban mota ta zauna tare da takure jikinta waje d’aya tana goge hawaye idanunta inda tuni madam some ta shge mazaunin direba.”hankali suke tafiya hawaye kawai maryama take gogewa yayinda madam some take faman sauke ajiyar zuciya akaro na barkatai had’e da sake rike stearing mota tana kallon agogon dake d’aure da tsintsiyar hannunta.”a fakaice madam some ta kalleta ta gefen ido sannan ta maida hankalinta akan tuki “Ina ganin ya dace ki bar kukan nan haka idan ba haka ba mutanen gidanku zasu fahimci akwai damuwa atattare dake .“kamar kar madam some ta fad’a haka hawaye suka shiga turereniyar zubowa daga cikin idanunta “shine babban tashin hankalina ma.” “bana son yan gidanmu su san halin da nake ciki “ai kuwa babu abinda zai hana basu fahimta ba da wannan kukan da kike “nasan kina wannan kukan ne dan kar su ga hotunanku da mr ata to fa ba lallai su gani ba tunda ni a fahimtata iyamu kawai ake son mu gani “dan Allah ma ki taimakeni kar hotunan nan su fita idan suka fita bansan ya zanyi da rayuwata ba, tun farko na fara rayuwata ne acikin qunci ban san wani abu wai shi farinciki ba sai daga bayan nan ne na d’an samu sausaucin rayuwata ki taimakeni banason na koma baya “is okay maryama ki bar kuka ki bar komai a hannun sir da sannu zai gano komai dan nasan bazai bar abun ya tafi haka ba, ko babu komai dole zai qare mutuncinsa dan haka ki kwantar da hankali ki share karki nuna alamar akwai wata matsla ,maryama ta gyad’a mata kai tana qoqarin saisaita kanta .har suka isa unguwarsu maryama madam some na kwantar mata da hankali .” “Tunda maryama ta isa gida ta kasa aiwatar da komai duk da tana ta qoqarin kawar da damuwar dake tattare daita sai dai kallo d’aya zaka mata ka tabbatar da bata cikin natsuwa da kwanciyar hankalinta minti minti take sauke naunayen ajiyar zuciya ,kuma irin wanda yake fitowa daga kasan zuciya umma sarai ta fahimceta dan haka ma ta isketa ta tamvayeta amman tsananin zurfin ciki irin na maryama ta kasa cewa daita komai ,ganin tunani zai mata yawa kuma hakan zai iya barin hankalin umma yaki kwanciya yasa ta d’auko littafi ta dawo parlour ta zauna tana dubawa wanda hakan bai rage mata komai daga cikin d’igon damuwar da take cunkushe a zuciyarta ba.” ahankali take bin littafin tana goge hawayen dake tsiyaya a gefen idanunta ta d’auki kusan mintuna talatin tana zaune tana duba littafin da babu abinda take fahimta aciki idanuwanta sukai mata nauyi sosai saka makon abu biyu da suka had’e mata waje d’aya bacci da kuma damuwarta. anan ta zame ta kwanta akan kujera tare da yin shiru tana zance zuci “ko a wani hali mr ata yake ?”ko me ya iske a gidansu ?”haka nan take jin ya dace ace ya kirata yaji halin da take ciki, ko tana tare da matsala ko akasin hk?” dan tabbas ya kamata ya kirata yaji yata qare ta iske an turo hotunansu gidansu ko kuwa amman ya shareta “wato kowa yaji da damuwarsa.” sannu ahankali bacci ya d’auketa da tunanin mr ata acikin ranta ,acikin bacci ne taji ana shafata ana mata massagin jikinta ana mata magana cikin wani irin salo.”ahankali ta bud’e idanunta ganin mr ata tayi manne ajikinta,ya d’aura kanta adaidai damtsen hannunsa yayinda bakinta ke daidai nipples dinsa ,ta d’ago kanta zuwa fuskarsa, janyota yayi jikinsa sosai yana cigaba da shafa sansar jikinta “kina dani ki daina damun kanki too much duk wanda ya ta’ba min ke zanji dashi “zare jikinta tayi daga nashi ta tashi zaune tana girgiza masa kai tana share hawaye tace “kai din ba nawa bane taya zan yarda da Kai ?” ya janyota zuwa jikinsa yayi mata kyakkwan runguma a faffad’an qirjinsa“ki yarda dani“! ya fad’a yana d’aura lips dinsa akan nata cike da shagwaba tace “ni dai kataimakeni “ya cusa kanshi a qirjinta yana cewa “zanyi komai dan bana son ganinki kina kuka.” ahankali ta dinga jin yana sarrafata cikin mafarki ita dai bata san ya’akayi taje d’akinta ba sai farkawa tayi da misalin qarfe hudu na dare da wasu mintuna ta ganta kwance a d’aki .” ahankali ta mike zaune bakinta dauke da addaur tashi a bacci tana sauke numfashi ta godewa da mafarki tayi ba gaske bane komawa tayi ta kwanta lamo tana tariyo abubuwan da suka faru acikin mafarkinta tana kwance tana juyi har aka fara kiran sallah ta tashi ta matso kad’an ta zuro qafafuwanta duka qasa sannan gangar jikinta ya biyo baya kai tsaye bayi ta shiga tai wanka ta d’auro alwala ta fito ta sanya doguwar riga da hijab ta qarasa inda daddamar sallarta take shimfide kamar koda yaushe ta soma gabatar da raka’atani fajiri byn ta idar ta mike tai sallah bayan ta idar sallah bata mike ba ta soma azkar sannan ta janyo alqurani ta soma karatu cikin surataul ahraf har zuwa karfe shida daidai sannna ta rufe alqurni ta samu waje ta kwanta a kasa kasance war har lokacin akwai bacci acikin idanunta,nan take wani bacci yayi awon gaba daita kusan yadda baccin safe yake bare ya hade mata da gajiyar zuwa aiki da tarin damuwa bata dade tana bacci ba ta tashi tana miqa tana duba lokaci “takwas da wasu mintuna da sauri ta soma shirin zuwa office bata wani jima ba ta fito kai tsaye falo ta wuce inda ta iske umma zaune .” Ahankali ta zauna akan hannun kujerar da umma take zaune tana cewa “umma ina kwana !”ta gaishe da umma tana daukar littafinta na jiya .umma ta amsa mata muryarta cikin wani irin yanayi maryama ta dubeta a tsanake qirjinta na bugawa so take ta gano ko akwai wani abu dan haka jikina a matukar sanyaye tace “umma ya naji muryarki tayi wani irin ?”me murya ta tayi maryama ?ta tambayeta tana dubanta “ai umma ji nayi muryarki tayi wani irin ba kamar yadda na saba jinta ba sannan yanayinki kmr kinyi kuka .”ta qarasa maganar tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba.murmushi umma ta sakar mata tana cewa “ke fa matslarki kenan saurin rud’ewa babu abinda Ke damuna kece ma zance yanayinki kmr kinyi kuka bama kamar bane kinyi kuka dan ga sheida nan a little danunki bata da ja domin ita kanta tasan tabbas a irin kukan datai dole za’a gane ba “tabbas nayi kuka umma amman acikin mafarki .”umma bata mutsa mata ba amman tasan ba’a mafarki bane azahiri tayi kuka amamn tunda ta zabi ta fad’a haka shikenan “na had’a mana tea mai dadi bari naje na kawo miki jirani ina zuwa .”umma ta mike ta nufi kitchen inda maryama tabi bayanta da kallo mai tattare da tsantsar qauna tana zaune umma ta fito ta dawo gabanta ta tsaya tana mika mata cup din tea “ga naki tea tasa hannunta ta kar’ba cike da girmamawa tace “na gode sosai ummata umma ta kai nata cup din baki ta kur’ba tana cewa kai tea din nan yayi dadi sosai hakan yasa maryama ta kai nata cup din bakinta ta soma kur’ba tana lumshe ido “gsky ne umma yayi dadi kuma ya sha bambam da sauran tea “kuma kinga bashi da wata wahalar yi ba idan zaki yi ki samu kanufari,lipton tafarnuwa mint leave da gayen nahna’a shikenan ina son ki koya dan bamu san wani irin mutun zaki aura ba, idan allah yasa mai yawon sha tea ne shikenan sai ki dinga masa irinsa” kai umma duk maganarki bata wuce ta aure nifa ynzu ba aure bane agabana kamar yadda na sha fad’a miki burina a yanzu mu bar gidan nan “nasani amman kibi komai ahankali” umma ta fad’a tana dubanta a natse kafin ahankali ta cigaba da magana ina son ki bani aron hankalinki jin haka yasa zuciyar maryama ta fara tsinkewa ina son nayi miki magana akan wani abu zuciyarta ce ta cigaba da tsinkewa yayinda ilahirin jikinta ya d’auki rawa babu shiri ta ajiye cup din hannunta ta tsura mata ido “muryarta a sanyaye tace “ina sauraronki umma “ina son Kiyi aure maryama bazan so ki cigaba da rayuwa haka ba wani irin ajiyar zuciya ta sauke mai qarfin saka makon ba abinda tayi tunanin bane “ muddin ban baki shawa rar kiyi aure ba lallai ban cika mai adalci ba ,aure yana daraja kuma zai kareki daga dukkanin wata matseefa “in sha allahu zanyi umma amman ba yznu ba dan ahalin yanzu babu wanda yace yana son maryamarki ko da yake kin dai san maryamarki da bakinjini .”ta fad’a tana dan murmushi “. “ni maryamata bata da wani bakinjini kisa niyya sai Allah ya taimakemu ,shikenan umma naji bari na wuce aiki lokaci na tafiya .”har tayi taku biyu ta kira sunanta “maryama !ta tsaya cak batare data juyo ba ki tsaya bari naje na kawo miki custard lokacin data juya alokacin maryama ta juyo tana duba agogon hannunta, lokaci ya soma tafiya umma bata wani jima ba ta fito hannuta rike da wasu flaks guda biyu kanana ta miko mata daya maryama ta kar’ba tana murmushin jin dadi “kai gaksy umma kina ji dani shiyasa nake sonki fiyye da komai kamra Kinsan kwana biyu nayi missing custard dinki ai shiyasa nayi miki dan nasan kina so ga naki ,wannan d’aya kuma na mai gidanki “what !” Maryama ta furta da karfi jikinta har rawa yake tsabar rudewa “umma wa kenan kike magana akai wa custard ?wa kuwa bayan mai gidanki mr ata shi zaki kaiwa nasan bai ta’ba shan custard irinsa ba “what !” wai mr..”mr ata kike nufi ?ta fad’a murayarta na rawa me zai yi da wani custard umma?” ke kike tunanin mai zai yi dashi ke dai ki kai masa ki gani “murmushi maryama tayi tana cewa “amman dai umma da wasa kike ko ?” idan ba haka ba ta yaya zan kai wa mr ata custard?” “to ke mai yasa kike mamaki ke dai nace ki kai masa kuma kice inji mamanki “no no umma karki damu kanki wallahi baki san waye wannna mutumin ba shiyasa ,mutumin da bashi da bambamci da hawainiya mutunin da zuciyarsa bata da bambamci data dutse kai zuciyarsa tafi ta dutse karfi mutumin da babu abinda yasani sai wulakanci da tozarci shine mutumin da kike tuannin na kaiwa custard?” ina bazan iya ba umma ba,” tsaya maryama ina son ki fahimceni kema na rasa gane kanki wata rana kice mutumin kirki ne wata rana ki canza magana ,ni wanne zan dauka aciki maryama tai shiru kawai cikin tsnanin damuwa dan tasa aiki ja umma take son bata ,duk abinda kike fad’a akansa ni dai abu daya nasani zuciyata tana son shi a haka duk rashin kirkinsa shine yayi nasarar dawo miki da farinciki da walwalarki dan haka ki amsa ki masa idan na isa dake idan kuma ban isa dake ba nasani.” lumshe idanu maryama tayi “. “na fahimceki umma amman walalhi mutum ne shi mai wuyar shaani”nasani !wallahi umma da wahala ya karba ki fahimceni ba wai ina jayayya dake bane halinsa nasani “nace miki zai amsa ki kar’ba to ni yanzu idan na kai masa mai zance masa ?” tai maganar tana dafe goshinta umma tace “ bazanki bin umarnina bane ?”babu shiri maryama tasa hannu ta kar’ba “yauwa sai kin dawo Allah ya tsareki “ ahankali ta juya ta bar bangaren da sauri inda ta bar umma tsaye tana kallonta “maryama kenan bazaki gane abinda wannna mutuminn yake nufi dake ba sai nan gaba kin kasa fahimtar mai yasa ya damu dake, me yasa yake yawon fushi akanki ,mai yasa ya damu matukar sai kinyi aiki akarkashinsa ,ni dai nayi imani akwai wani abu acikin ransa akanki, koma dai menene Allah kasa mu dace Allah yayi miki kyakkywan zabi mafi alkairi arayuwarki da addininki.” Ahankali maryama ta shigo ma’aikatan tana gyara zaman jakar dake kafad’anta tare da rike qaramin jakar da umma ta sako mata flaks ciki duk ilahirin jikinta yayi wani iri yayinda zuciyarta ke cike da tsannain fargaba “maryama ki sanyawa jikinki jarumta sannan ki karkafa zuciyarki, yanayin yadda kike damun kanki akan abinda bai kai ya kawo ba, yanayin ne damuwa zata miki yawa.” ki samu natsuwa ba dole sai kin bashi sakon umma ba zaki iya bawa wani ya shanye a madadinsa tana tafiya tana zance zuci a natse ta shiga office dinsu ta gaishe da mutanen data iske ,sai dai babu wanda ya amasa mata bare ya kalli inda take, sai yusura kad’ai ta amsa mata sa’banin jiya tana kallonta cike da tsananin tausayi da mamakinta dan har lokacin bata daina mamakin hotunan jiya da’aka tura masu ba .” Maryama tana tsaye madam some ta shigo ta wuce ta gabanta tana kallonta tana zance zuci tare da nazarin maryma har a wannan lokacin zuciyarta bata bar mamakin mami da dalilin da yasa ta tambayeta tsakanin maryama da mr ata ba ,da kuma dalilin mr ata na cewa lallai ta tabbatar maryama ta shiga motarta kuma lallai ta kaita har unguwar su “amsarki itace mr ata yana tsananin son maryama haka ma mahaifiyarsa ta fahimci irin son da yake mata shi yasa ta kiraki jiya domin ta tabbatar Numfashi ta sauke adaidai lokacin da maryama tace “good morning ma !” madam some ta amsa mata ,inda maryama ta samu waje ta zauna ta ciro littafinta tana dubawa sai dai bata fahimtar komai “maryama bai kamata kiki bin umarnin umma ba ,meye aciki ki kai masa idan ya kar’ba fine idan bai kar’ba shikenan sai ki bawa wani amamn idan kika ki bashi idan kin koma gida ta rutsaki me zakice mata?” ko idan tace ki rantse me zaki ce ?”. shiru tai kawai tana tunanin yadda zatayi bayan wasu mintuna ta mike ta nufi office dinsa bata iske madam some a mazauninta ba dan haka ta soma qoqarin shiga ta ajiye masa ta kama gabanta inda ahankali madam some ta kai hannu ta dafata da sauri ta juyo jikinta na wani irin rawa lafiyarki maryama me kikeyi ?sorry ma ta fad’a bakinta da jikinta na rawa kina bukatar wani abu ne ?no ..”no ma .”meye wannan rike a hannunki ?”amm daman mamana ce tayi wa mr ata custard tace na kawo masa .” nan take gaban madam some ya bada rasa haka ma sultana dake tsaye a bayansu dan tana hankalce da duk wani motsin maryama “kutumar uba can .”sultana ta furta tana cewa” lallai ma yarinyar nan yayinda madam some tace “shikenan kije ki fara aikinki kafin yazo dan har yanzu bai qaraso ba tukun, jiki a sanyaye ta juya bayanta da zumar komawa office tana gama juyawa taga sultana tsaye tana jifanta da wani rikitaccen kallo wanda yasa hantar cikinta kad’awa bata ce mata Uhm ba bare uhm uhm hakan nan yau kallon nata ya saukar mata da mummunar fargaba mai tsanani.”sultana ta cigaba da aika mata da mugayen kallo mai had’e da harara.” Maryama na tsaye cikin tashin hankali da tsananin fargaba sai gashi ya shigo ya iskesu tsaye “good morning sir”. ta furta da sauri qirjinta na bugawa “morning “!kawai yace tare da kallon inda madam some take yace some kije ki fad,awa duk wanda aka turawa hotunan nan su goge kuma muddin ya fita nayi bincike na gano wanda ya fitar dashi qarshen aikinsa yazo bayan na d’auki mataki akansa” okay sir yana gama fad’ar haka ya shige office dinsa yayinda maryama ta sauke numfashi tana mai Jin farinciki ta koma office da sauri sultana itama ta juya ta shiga wani office ta samu waje ta zauna tana tunanin matakin da zasu d’auka akan maryama.” Maryama ta kasa zaune ta kasa tsaye acikin office din tana tunanin yadda zatayi ta bashi sakon umma tayi taku d’aya biyu sai kuma ta tsaya gabdaya ma’aikatan dake office din suka bita da kallo sultana da hankalin ta ke kan maryama tai murmu shi yayinda maryama ke sake sake “ naje na bashi yanzu ne ko kuma na bari zuwa anjima na kai masa tana kallonsa ya fito yana kiran sunan some “yes sir “! ta amsa masa dashi yayi mata magana a can kasan makoshi sannnan ya fice da idanu maryama ta bishi dashi tana sauke wani wahallen numfashi ,sultana ta kasa hakuri ta mike ta shigo office din da maryama take ta tsaya adaidai gefenta “ban ta’ba ganin yar talakawar dake shishigi irin naki ba ,wama yasan me aka zuba masa cikin custard din da ake son ya sha dan naga duk hankalinki baya jikinki alamun rashin gasky? . maryama ta dago kanta ta kalleta da mamaki sai dai bata ce mata komai ba ta maida hankalinta akan aikinta tana zance zuci ,”da Kinsan da yaya na taho da custard din nan da bakice haka ba ,any way ma mai zai sa ayi wa mr ata wani abu mai ake nema agurinsa kawai dai kyatatawa ce irin ta umma ba komai bane”idan kuma son shi kike yi gara kiyi maza ki ciresa aranki dan yafi karfin aurenki ,sai dai ya more kuruciyarki kamar yadda muka gani a hotunan wama yasan me ya faru a tsakaninku dan a yadda nake kallonki zaki iya aikata fiyye da zina “subhallah maryama ta furta a fili tana kallonta da kwayar idanunta da suka soma canza kala tsabar bacin rai “mai yasa sultana zaki fad’a min haka ?”wallahi Allah shine shidata akan hotuna nan kuma nasan duk abinda zan fad’a bazaa ta’ba yarda dani ba amman kije na barki da Allah daman dashi kawai zaki barni dan babu abinda zaki iya min munafuka kawai “dan Allah sultana bana son tashin hankali ki barni naji da damuwata maryama ta fad’a qirjinta na Dylan uku uku gbdy taji sauran natsuwar dake jikinta ta kau mussaman a yanzu tafi Jin bugun zuciyarta yana qaruwa duk baqaqen maganganun sultana maryama bata tankata ba ta shareta ta cigaba da aikinta sai dai zuciyarta ke mata wani irin zafi kusan mintuna talatin maryama na zaune tana aikinta batare data kalli kowa acikin office dinsu ba haka zalika bata ga dawowar mr ata ba har lokacin break yayi.” ta ciro flaks dinta ta d’aura akan table ta soma shan custard din tana cikin sha wayarta ta soma vabriting alamun kira ta ciro ta duba sunan umma ta gani yana yawo a scren din wayar ta d’aga tana cewa “hello umma nah daga bangaren umma tace “hello maryamata ya kike ya aiki.”? “alhamdulillah umma!” kin bawa mai gidan custard din kuwa ?” ”amm umm ban bashi ba nasan kunya kike ji da tsoro Kiyi qoqari ki cire tsoron nan ki bashi kinji diyata zan ji dadi idan kika bashi sannan zanyi farinciki idan ya kar’ba ya sha.” “In sha allahu umma zanyi qoqarin na bashi yanzu ma dai baya nan tun dazu daya shigo ya fita banga dawowarsa ba amman da zarar ya dawo zan bashi tana cikin magana sai gashi ya dawo tace “yauwa gashi nan ma amman wallahi umma tsoro nake ji ban san yadda zai dubi abun ba bana son yayi react kamar cutar dashi zanyi .” “karki damu maryama bana jin zai yi tunanin wani abu kije ki bashi “to umma kin sha naki ne Eh umma shi nake sha okay yayi sai kin dawo “ya rab ka taimakeni ban san yadda zanyi na bashi custard din nan ba gashi yau da alamun akwai rashin mutunci atare dashi kar naje ya sauke min ruwan balai tana cikin wannan halin yazo ya tsaya akanta “maryama”! yes sir !”ta amsa da haka tana qoqarin rufe flak’s din gabanta ta mike tsaye “ance kin kawo min wani abu me kika kawo min ?..” “uhm ..” no sir bani bace daman umma ummata ce .”ki natsu ki yi min magana ta yadda zan fahimta “daman me ..”?daman ummata ce tayi maka tace na kawo maka “.ta fad’a jikinta da zuciyarta na karkarwa hakan yasa tayi saurin tsarke hannu wanta waje d’aya domin taimakawa gangar jikinta samun sausauci idanunshi ya tsura mata ta cikin farin glas din dake manne da kwayar idanunshi yana kallonta kmr zai cinyeta ,kafin ahankali ya ciro hannunsa d’aya cikin aljihun wondonsa yana kallonta yace “me ta baki ki kawo min ?da sauri ta ciro flaks din ta miko masa jikinta na sake d’aukar rawa, ya cire dayan hannunsa dake cikin wondo ya amsa ya bude flaks din data mika masa yayinda ta tsaya a tsorace tana kallonsa tare da jiran rashin mutuncin da zai mata .” yana gama budewa ya tsaya shiru yana kallon abinda Ke ciki yayinda ta cigaba da kallonsa a matukar tsorace muryarsa a kasalance yace“meye wannan ? ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi masu matukar tsoratarwa” kayi hakuri sir ummana ce tace na kawo maka .”numfashi ya sauke tare da cewa “yakayi tasan ina matukar son fruit custard kallonsa tayi da sauri tana jin wani irin sanyi a zuciyarta wanda bai tsaya iya zuciyarta ba har ganganr jikinta take jinsa wani sanyayen dadi ne ya mamayeta” kana matukar son fruit custard ?”ya gyada mata kai kawai tare da yin shiru ya rufe flaks din ya juya har yayi taku d’aya sai kuma ya tsaya rike da flaks din “kice wa mum na gode sosai” kenan zaka sha? ya juyo tare da lumshe mata tsumammun idanunshi bana shan abun hannun kowa bayan mahaifiyata da some amman zan sha saboda mahaifiyarki ce tace ki kawo min ,”kuma kace nace mata ka gode?” meye damuwarki dan nace na gode ?ya fad’a yana hura mata hanci tace” babu “! maryama ta waiga waje taga babu mai zuwa dan Allah Allah take ya fita ya barta kar wani ya gansu bare sultana” ”maryama kina mamaki dan na kar’bi abun hannunki” ta gyada masa kai alamun eh “ina mamaki ne sir dan na ma fad’a mata bazaka kar’ba ba saboda behavior’s dinka sai gashi ka kar’ba babu mai saka abu babu mai hanaka babu wanda kake iya yiwa godiya sai gashi kayi wa ummata,kasan wani abun ?”yayi shiru kawai yana kallon bakinta da take magana dashi daga gida har office nasan duk dabi’a daya kake yi dan allah ka canza wannan dabiar taka kowa tsoronka yake ji “.sannan kuma na gode sosai da kace kowa ya goge hotu nanmu hakan ya rage min tarin radadi da nake ji duk da ya zubar min da kimata agurin abokan aikina ,sun zargeni Akan laifin da ban aikata ba kuma suna min kallon banza gabadaya bana cikin sukuni da kwanciyar hankali ina jin kamar na bar aikina domin bazan iya jurar irin kallon kaskanci da tozarcin da suke min ba ta qarasa maganar muryarta na rawa “ban san me zan cigaba da cewa ba amman naji dadi sosai dakasa suka goge ta fad’a tana d’ago idanunta dake cike da ruwan hawaye .” Shiru sukai daga ita shi kafin ahankali ta d’ago idanunta nan take idanunsu ya tsarke cikin juna ,ido cikin ido suke kallon kwayar idanun juna suna cikin wannan yanayin sai ga sauran ma’akatan sun shigo da sauri maryama ta d’auke kwayar idanunta acikin nashi ta maida wani bangaren turus sukayi suna kallonsu daya bayan daya kallo daya yayi masu kowannen su ya kama gabansa madam some ta shigo itama kallo daya tayi masu ta d’auke idanunta ta wuce a natse ya soma tafiya rike da flaks din hannunsa cike da jin haushin abinda sukai mata yana zance zuci baku sani bane,akanta zan iya korar kowa acikinku, amman zan d’auki mataki akai dan babu wanda ya isa ya tozarta min rayuwata.” Bayan wasu mintuna ya bude kofar office dinsa da qarfi ya fito yana waya ya isa a gaban madam some tare da cire wayar a kunnensa ya nuna mata hotunansu shi da maryama “ kinsa sun goge hotunan nan ko kuwa ?”yes sir sun goge ya qara taku daya ya isa inda take zaune yana cewa “zan yiwa kowaye ya tura maku hotunmu rashin mutunci domin ba maryama ake son tozarta wa ba ni ake son tozartawa ko ba haba,” haka ne sir wannan abu ba wai da gaske bane nan ya shiga kora mata dalilin da yasa hakan ta faru batare da yasan ma yana mata bayani ba yana dasa aya tace “I will explain everything to them sir “ bana bukatar some amman na rantse da girman allah bazan d’agawa kowaye kafa ba kuma zan yi komai akan duk wanda zai ciwa maryama mutunci acikin ma’aikatar nan ya qarasa fad’ar haka a tsawa ce kallonsa take cike da tsananin tsora da mamaki yana gama fadar ya wuceta ya shiga office dinsu maryama sakamakon hangosu da yayi suna tautaunawa a tsakaninsu sun ware maryama .” shiru kowannensu yayi alokacin da suka gansa “why everybody quiet?a tsawace ya tambayesu yana had’e rai fiyye yadda yake yi “oh ashe kunyi shiru ne saboda kunsan cewar ni ne shugaba anan ba .”?ai bai kamata kunyi shiru ba ku cigaba da tautaunawa ko bakuna tautaunawar ne akan abinda ya faru tsakanina da maryama ba ? daya bayan daya ya kira sunansu tare da cewa ku cigaba da tautaunawar mana “speak up let me hear you “. “wato kun d’aukemu amatsayin mazinacita ba?shiru sukai gabad’aya sai yusura ce ta samu damar cewar “kayi hakuri sir ai bazamu ta’ba fad’ar abu makamancin haka ba,dan mun san bazaka ta’ba aika haka ba .”taya kuke tunanin bazan iya aikata haka abu makamancin haka da maryama ba ?ai ni mutun bane kamar kowa kuma zan iya “! a matukar tsorace suke kallonsa yayinda mryama ta kasa d’ago idanuta ta kallesa a tun sanda ya soma magana iska mai zafi ya fesar daga bakinsa ya cigaba da magana kusani babu wanda ake jin tsoronsa anan ,saboda daku da ma’aikatan nan abun ikona ne sannan yadda naga dama zanyi daku kuma ko barin aiki kukayi nan sai naga dama zan baku damar yin aiki da kowani ma’aikatan amman bazan nuna maku qarfin ikona ba ,abinda nake son kusani maryama ba mazinaciya bace, ba yar iska bace, hassalima ta fiku kamewa da natsuwa dasanin ya kamata.” cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa maryama ta d’ago idanunta tana kallonsa tana sauke naunayen ajiyar zuciya zan iya korar kowa acikin kamfanin nan na zauna daita kad’ai ,sannan da zaa tara min duk matan duniya wad’an da zan sheida ita kadai zan cire wani sabon mamaki ya bayyana akan fuskarsu maryama maryama mutuniyar kirki ce and she have especial talent yayi maganar tare da matsowa kusa daita sosai, ban dauka zaku iya mata wannan tunanin ba domin kuwa nayi imani da itace wani acikinku ya samu kanshi cikin halin data tsinci kanta tabbas bazata so taga ya wulakanta ba ,kuma bazaa ta’ba hade kai daita dan a musgunawa wani ba .” shiru sukai gabad’aya farko tunani ya kamata kuyi mai yasa maryama ta rungumeni mai ya faru daita ba wai ku dauki wannan damar ba dan kuyi mata wulakacin ko kuci mata matunci ko tozarci ba ,kallonsa kawai maryama take babu abinda yake faru haka kawai batare da dalili ba ,kuma nasan kusan haka dan ku ba yara bane ni mai yasa baku canza min ba ,ko dan ita ta kasance mace ne shiyasa kuke jin haushinta har kuje bleming dinta ?ai ni ma yakama kuyi bleming dina kamar yadda kuke bleming dinta . kallosa kawai maryama takeyi har bata son kifta idanunta.” Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 44 maryama na kwance lamo duk abun duniya ya isheta ahankali ta soma jiyo sautin magana daga parlour’n umma ta yun kura ta mike tsaye daga kwance da take ta soma taku cike da natsuwa tana kusanto parlour’n tana sake jiyo abinda suke tautaunawa akai “na gode maku sosai da yadda kuka mutuntani ,kuka nuna min cewar ina da darajar da zan nemi alfarma a wajenku kuyi min,na gode sosai allah kuma ya shirya mana zuria ,” babu komai dan wallahi kin wuce haka a wajenmu dan data shegiyar yarinyar nan ce ko uwarta da wallahi komai za’ayi sai kowa acikin dangi yaga wad’an hotun , bama iya nan kawai zai tsaya ba dan hatta jama’ar unguwar nan sai sun gani , duk wani mai ganinta da kima ya daina ganita dashi amman taci darajarki”.inji cewar aunty hasana “na gode sosai sai dai hasana kisani duk abinda kikawa maryama kasani kanki kika yiwa saboda idan sunan maryama ya lalace dole za’a zageki saboda jininki “a’a aunty karki had’ani da wannan mara kunyar yarinyar da bata san ciwon kanta ba .”a qalla sun d’auki mintuna sama da shabiyar suna tautaunawa.” maryama ta fito gbdy daga d’akinta adaidai lokacin da umma ta kar’bi duka hotunan hannunsu ta had’esu waje d’aya su kuma suka mike suka nufi kofar fita ,inda umma ta shiga kitchen ta d’auko ashana duk maryama tana tsaye tana kallonta ta fito ta nufi hanyar kofar baya da alamun kona hotunan zatayi .”bayan wasu mintunan ta dawo inda tayi turus sakamakon ganin maryama tsaye dan kwanaki uku kenan rabon data sanyata acikin kwayar idanunta bata ce mata komai ba ta sake shigewa kitchen ta soma qoqarin d’aura girki .” Jin motsin umma yayi yawa a kitchen yasa maryama ta fahimci wani aiki take dan haka ta taka ahankali ta shiga a bakin kofar kitchen din ta tsaya tana kallon bayan umma dake wanke tukunya ,numfashi ta sauke ahankali sannan ta soma taku ahankali har ta qaraso cikin kitchen din sosai ta tsaya a gafenta tana cewa “umma sannu da aiki “yauwa !kawai ta amsa mata atakaice kana ta cigaba da abinda take bayan ta gama ta zagaya ta gefenta ta d’aura tukuyar akan gas jikin maryama a sanyaye ta d’auki wuka ta soma yanka mata karas din data gani dan ko bata fad’a mata ba tasan mai zata girka alokacin.” “ shiru dukkaninsu sukayi sai dai kowannensu zuciyarsa da abinda take tunani ,maryama ta d’an saci kallon umma inda ta fahimci ta d’an soma saukowa daga fushinta, jikinta da muryar ta amatuqar sanyayye ta motsa la’bbanta“umma!maryama ta kira sunanta. umma na jinta amman tayi shiru taki cewa komai duk da tana son amsa mata” umma nah !” ta sake kiran sunanta a tsanake wanan karon sai da tsigar jikin umma suka mike “kiyi hakuri ummah ki yafe min abinda nayi wallahi nayi nadama bazan sake kuskure aikata abinda nayi ba ,nayi miki wannan alqawarin bazan sake ba .”ta qarasa maganar tana danne kukanta tare da juyowa ta fuskanci umma dake tsaye a gabanta bata san sanda ta durkushe kasa bisa gwiwowinta tare da had’e hannuwanta waje d’aya tana kuka tana rokonta “ ki taimaikeni umma bazan iya jurar fushinki gareni ba ,ina jin kamar na kashe kaina bazan iya jurar fushinki ba kina fushi dani haka ma aunty zuciyata tana bani shawarar na kashe kaina kawai ma kowa ya huta da ganina a duniya.“da sauri umma ta fito daga kitchen din dan bata jin zata sauko cikin sauki haka.”a parlour maryama ta isketa kai tsaye ta isa inda alqurani yake ajiye akan abun tv tsand ta d’auka “umma na rantse miki da girman allah da da girman wannan alqurani mai tsarki.. ..”tun kafin ta kai ga fad’ar abinda zata fad’a umma tayi zumbur ta mike ta kwace alquranin a hannunta tana cewa “qul !na sake ganin kin d’auki qurni kinyi rantsuwa dashi .” nan take maryama ta zube gaban umma tana wani irin kuka mai ta’ba zuciya tana rokon umma ta yafe mata “hakika maryama kinyi kuskure kuma tun tuni ni na yafe miki dan bazan iya cigaba da fushi dake ba, na dai barki ne kisan mahimanci laifinki “kiyi hakuri umma bazan sake ba aikin ma na ajiyesa bazan sake taka qafafuwa na acikin AGC ba “ta fad’a tana sheshekan kuka. umma ta tsura mata ido kawai tana kallonta kafin ahankali tayi taku biyu ta qaraso gareta ta mikar daita tsaye ta rungumeta tsam ajikinta tana shafa bayanta .maryama kam banda kuka babu abinda take “kukan ya isa haka maryama dan ga jikinki har ya d’auki zafi ta fad’a tana numfasawa “hakika naji bakinciki yanayin danaganki ban san haka nake sonki da kishinki ba wallahi sai dana ga wad’an nan hotunan duk kwanakin nan bana iya runtsawa sai dai banji digo daya daga cikin so da qaunar da nake miki ta ragu ba,wallahi ni kad’ai nasan irin radadin da ciwon da naji a zuciyata ke macece bai dace ace kina biye masa kina zubar da mutuncinki da qimarki a gurinsa ba, idan kuma kuna son juna ne ai gara kuyi aure kamar zai fiyye maku irin wannan rayuwar .” maryama tayi saurin zare jikinta ajikin umma tana girgiza mata kai “ni babu abinda zanyi dashi kamar yadda nasan shima babu abinda zai yi dani” kece kike ganin haka maryama” Allah umma babu abinda zanyi dashi babu abinda zakiyi dashi mai ya kaiki jikinsa ?wallahi umma tsautsayi ne amman na rantse miki da girman Allah babu abinda ya ta’ba shiga tsakanina dashi ,umma jawo hannunta ta zaunar daita bisa kujera cikin wani irin yanayi mai cike da tashin hankali da Jin tsoron abinda zata furta ta kalli cikin idanun maryama tare da yin kasa da murya tace “kina nufi wannan mutumin bai ta’ba sanki ‘ya mace ba ?”numfashi kawai maryama ta sauke da ajiyar zuciya sannan tace “umma zaki iya duba jikina idan kina so, nasan zaki iya fahimtar macen data ta’ba sanin d’a nmj da kuma wacce bata sani ba.” ajiyar zuciya umma ta sauke idan kuma baki yarda dani ba wallahi zan iya miki rantsuwa da alqurni .”abinda ya faru a ranar da har ta kai mu ga shiga wannan halin shine “nan ta fara zayyanowa umma komai tun daga farko har qarshe tana kuka.shiru umma tayi tana sauraronta tana mai gamsuwa da maganar maryama “ni dai fatana ayanzu umma ki yafemin kuma ki rokar min aunty da habib su yafemin bazan sake ba.” cike da kulawa umma ta riko hannunta cikin nata tana cewa kukan ya isa haka kije ki bata hakuri da kanki ganin nan zuwa yanzu .” numfashi maryama ta sauke da qarfi cikin sanyi murya tace “na gode umma ahankali ta fita ta nufi bangaren mahaifiyarta tana kai wa bakin kofar ta tsaya cak ta kasa shiga tana tunanin abinda zata tarar daga masoyi ya, kuma abar qaunarta sai data sanyawa jikinta jarumta sannan ta shiga inda ta iske aunty zaune ta zuba tagumi daga ganin kasan tunani take wanda bata raba dayan biyu nata ne, ta qarasa ta durkusa gabanta ta dafa gwiwar qafafu wanta cikin tsananin sanyin murya tace “aunty kiyi hakuri ki yafe min bazan sake ba nayi nadamar abinda na aikata hakika baki cancanci haka daga gareni ba. sai lokacin aunty ta dawo daga duniyar tunanin data lula. ta tsura mata ido cikin zafin rai kwanaki uku kenan da faruwar abun amman ganinta yanzu sai take jin kamar yanzu abun ya faru “ki taimakeni aunty ki yafe min ki daina fushi dani bazan iya jurar fushinku ba “just shut up! ta fad’a tana janye qafafuwanta daga gareta batare da tace mata uffan ba “dan allah aunty wallahi bazan sake ba”maryama ki tashi ki fita ki bar nan bana son ganinki dan a yadda nake jin zuciyata zan iya aikata miki komai maryama tayi shiru tana duban mahaifiyarta fuskarta da bayananen mamaki “yau itace ta zama haka ga mahaifiya kuma abar sonta ?”mahaifiyar dake qaunarta fiyye da komai arayuwarta ,mahaifiyar data sadaukar da rayuwarta da farin cikinta dan kawai suzo duniya ita kuwa wace irin baqar rana ce yau agareta?” inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ta soma furta wa cikin tsananin tashin hankali yayinda gbdy ilahirin jikinta ya d’auki rawa kanta ta soma juya mata “nace ki tashi ki fita anan !aunty ta sake furtawa a matukar tsawace tana haki da sauri maryama ta mike jikinta na rawa tayi hanyar waje da sauri tana daf da fita suka ci karo da umma ta riko hannunta suka juyo zuwa ciki dan taji tsawar da aunty ta buga mata tsaye suka iske aunty tana zariya tana haki dafe da goshinta Umma ta saki hannun maryama ta dafa kafad’an aunty tana cewa” taho nan bilkisu ki zauna ta janyota zuwa kan kujera inda aunty ta zauna tana goge hawaye da gefen rigarta” “kiyi hakuri bilkisu ki daina kukan nan haka .shiru kawai aunty tayi tana cigaba da goge hawayenta “bilkisu ki kalleni aunty ta d’ago idanunta da kyar ta tsura mata cikin tsannain damuwa “ki kwantar da hankalinki babu abinda ya faru da diyarmu maryama ki bar damuwa haka mutuncinta yana nan har yanzu ,abinda ya faru kuma tsaitsayi ne kuma zai iya faruwa da kowa bisa qaddara sam sam kada ki d’auka tana zubar da mutuncinta ne.” “ ba wai ina tunanin haka bane umma amman ni uwa ce fa abun da ciwo ace maryamata ce na gani kwnace ajikin wani “ta fad’a tana goge hawayen numfashi umma ta sauke yayinda nan take kwalkwal warta ta shiga tariyo mata abinda ya faru a shekarun baya “nasan kema uwa ce a yanzu amman kiyi hakuri ki bar kukan hk sai dai a yau nake son kisan wani abu bilkisu ba wai zan dawo miki da abinda ya wuce bane a’a kawai dai ina son ki gane irin so da qaunar dake tsakanin uwa da d’a ne”Kinsan mai yasa zanyi mgnr tun kafin tayi mgnr kukan aunty ya qaru “bilkisu kina fushi da iyayenki especially mahaifiyarki akan rayuwarki ta baya to kisani taji zafi da radadi fiyye da wanda kike ji a yanzu .kisani ba kiyayya bace tasa mahaifiyarki ta dinga miki abinda ta miki abaya illa so ne da kuma gata da take son tayiwa rayuwarki amman soyayya da qaddara ya rufe miki ido ya hanaki fahimtarta abinda take gudar miki shi kika tsinta kanki ciki ,duk uwa ta gari baza só diyarta tayi rayuwa irin wanda kikayi da hussein ba wahala take gudamarki kuma kin shata har yau kina kan shanta , bazan tillastaki dole ki koma garesu ba amman kisani lokaci yayi da zaki je ga iyayenki ki nemi yafiyarsu da wannna kawai zan kawo qarshen maganata .”nasani umma nasan ban kyauta masu ba, ban kuma san cewar illa nayiwa raywuta ba sai a yanzu” umma ta numfasa sanna ta mikawa maryama dake rakube hannunta alamun tazo gareta “durkusa ki bawa mahaifiyarki hakuri “cike da sanyi jiki ta durkusa tana sheshekar kuka tare da riko hannun aunty cikin nata bilkisu ki yafewa diyarki ki kuma cigaba da yi mata addaua Allah ya shirya mana gabad’aya kasa cewa komai aunty tayi illa ta rike hannun maryama da cike nata sun dade suna kuka umma na rarrashinsu kafin daga bisani umma ta fito ta basu waje” Kwanciya lamo maryama tayi a saman gwiwowin aunty yayinda ahankali aunty take jin zubar hawayenta ,ta yadda har ta fara jika zanenita duk da har lokacin aunty najin haushi da bakincikin abinda ya faru amman data tuna abinda tayiwa iyayenta sai taga kamar maryama rama masu tayi wani dogon numfashi tare da zubawa bayan maryama ido .” ”aunty kiyi hakuri bazan sake ba, ahankali aunty ta kai hannunta saman kanta tana sheshekan kuka wanda yasa maryama ta d’ago kanta “I’m very sorry aunty !tayi maganar adaidai lokacin da aunty ta mike tsaye cike da sanyin jiki ta juya tana tafiya tamkar wacce bata da laka ajikinta da sauri maryama ta biyo bayanta tana ta faman bata hakuri atare suka shiga dakin aunty inda aunty ta samu waje ta zauna tana sauke numfashi maryama ta qaraso ta zube gabanta cikin tsananin damuwa ki hukuntani aunty ko zuciyarki zatai sanyi domin kuwa na cancanci haka “ta fad’a tana riko hannunsa ta zuba mata ido kawai babu abinda take gani illa maryamar ta kwance ajikin wani kato hannuwansa zagaye da kugunta “dan Allah aunty kiyi hakuri ki daina kukan nan muddin ba so kike rayuwata tafi haka muzanta ba ,dan allah kice kin yafe min ko zuciyata zata samu sausauci “ta fad’a tana hade hannuwnta waje wani numfashi ta sauke sannan ta goge hawayenta “na yafe miki amman abinda nake so dake ki fidda miji aure maryama bazan iya zuyar ganin rayuwarki haka ba, ina miki addua Allah ya baki mijin na kwarai wanda zai duba lamarinki .”bakinta na rawa tace am ..”ameen “amman aunty bani da wanda yake sona da au..” ki nemoshi.” ta fad’a mata haka ta hanyar katseta yayinda fuskarta ke a hade tmkr wacce bata ta’ba dariya ba .” tun tasowar maryama wannan shine karo na uku data ga damuwa mai tsanani atattare da mahaifiyarta “wata biyu kawai na baki maryama ki fidda mijin aure dan bazan juri ganin a ta’ba min ke ba …”ji maryama tayi gabanta yayi mummunar faduwa sakamakon jin abinda mahaifiyarta ta fad’a “dan Allah aunty ki taimakeni I promise you I will be..”banason jin komai daga bakinki mryama ni dai kinji abinda nake da bukata dake ,ki tabbatar kin fito da miji a wata biyu kuma bance kije ki fad’awa umma ba dan na canza maganata ba idan kikayi haka zanyi fushi mai tsanani dake ,ki tashi kije”. inna ilaihi !”ana wata ga wata dame zataji ina zata samo wanda zasuyi aure dashi nan da wata biyu tana kallon aunty ta mike tsaye ta canza waje ,tabita da wani kallo hawaye na kwarara akan kuncinta da kyar maryama ta yunkura ta mike tsaye haka ta fito daga bangaren aunty zuciyarta cike da mummunar tashin hankali daf da maryama zata fita sukai karo da habib wanda shigowarsa kenan ta tsura masa ido tana kallonsa hawaye nabin kuncinta wani irin tausayi da qaunar yaruwarsa ya mamayesa dan yaji duk matakin da aunty ta dauka akanta riko hannunta yayi cikin zafin nama suka dawo wajen aunty .” “aunty …..”karka ce min komai habib domin maryama bata canci ta cigaba da zama damu haka ba data dinga janyo min magana gara tayi aure kowa ya huta daman yarda da kalar tarbiyar dana mata ne yasa taga na barta tana yin yadda taso bansan shashancin banza da wofi zata dinga yi a wajen aiki ba “nasani aunty hakika heartbeat bata kyauta miki ba ni kaina naji ciwo abun har cikin raina amman ya zamuyi dole hakuri zakiyi ?wani dogon numfashi aunty ta sauke kana ta cigaba da magana “maryama ta manta tsatsonta, ta manta halin da muke ciki acikin gidan nan ,ta manta irin rayuwar da muke ciki acikin gidan da abu kad’an ake jira akanmu ya zama abun mgn ta manta bata da galihu sai nã allah duk ilar da mutumin nan yyi miki yaci bulus tunda shi yana takama da kudi mufa ?bamu da kowa bamu da gata sai Allah shine gatanmu shi yasa wata biyu kawai na bata ta fito da miji tayi aure “. “Naji tace babu komai tsakanin su amman sau tari idan ta dawo daga aiki ta shigo wajena Ina Jin qamshin turare ajikinta wanda ba nata ba kuma turare ne mai qarfi sai dai yarda da nayi mata yasa naji kunyar tmbyrta sai da wannan abu ya faru na fahimci daga wannan mutumin ne idan ma bai ta’ba yin komai daita ba zata iya rantsewa kafin wannan abun ya faru bai ta’ba sanyata ajikinsa da sunan runguma ba .” Maryama ta sake rudewa ta gigice tana zazzare ido jikinta na wani irin rawa umma da habib suka zuba mata ido alamun tunhuma ita kuma Maryama alamun rashin gaskiya ya bayyana atare daita “kagani habib duk ta rude alamun rashin gaskiya nan take maryama tayi kasa da kanta tana zubar da kwalla numfashi habib ya saki yana cewa “duk abinda kika fad’a aunty da alamun gsky ne amman dai kiyi hakuri ki yafe mata ki barta har zuwa sanda allah zai kawo mata miji idan kika matsa mata taje ta shiga wata rayuwa fa sam sam zuciyata bazata lamunci haka ba dan haka ki janye maganarki akanta . ido aunty ta zuba masu ganin yadda yanayin habib ya canza one time ahankali maryama ta d’ago kanta idanunta cike da ruwan hawaye “aunty kiyi hakuri bazan sake ba,kuma babu abinda ya shiga tsakanina da mr ata kawai dai nasan tsautsayi ne yasa na sakar masa jikina amman shima mutumin Kirk ne “aunty ba tace masu uhm bare uhm uhm ta fice daga dakin ta barsu.” tana fita maryama ta zube jikin habib tana wani irin kuka tana cewa “habib karka qara saka bakinka cikin maganar nan kar laifina ya shafeka ka dai ka tayani da addua Allah ya kawo min mafuta na rabu da mahaifiyarmu lafiya.” sun dade a dakin suna tautaunawa inda maryama ta zayyane masa komai daya faru a wancan ranar wanda ya zamo silar ganin da suka mata da mr ata sai bayan ishai maryama ta dawo bangaren umma tana shiga d’akinta wayarta na soma alamun kira ta qarasa ta d’auka idanunta ya sauka akan screen din wayar sunan mr ata tagani yana yawo akan screen din wayar numfashi ta sauke tare da d’auke idanunta ta samu waje ta zauna bakin gado tai shiru tana tunanin halin da take ciki aure kuma nan da wata biyu “wa take dashi da zata kawo a matsayin miji ?”ta sauke naunayen ajiyar zuciya tana bleming din kanta akan duk abinda ya faru daita itace sila da bata nace akan sai tasan wani abu akan nadia ba da tabbas da yanzu bata tsinci kanta cikin halin da take ciki ba .” Bangaren mr ata kuwa tsaye yake acikin d’akinsa sanye cikin farar riga mai gajeren hannu da gajeren wondo blue black iya gwiwarsa kanshi sanye da facing cap golden colour ya hard’e hannuwansa waje akan qirjinsa yana kallon hotunan da mami ta zube masa agabnasa “me zakace akan wannan ?akan me zakayi min haka adamcy? a she daman irin sha shancin da kake yi kenan a wajen aiki yasa ka kasa zama da matarka sannan ka kasa yin wani auren ?”wallahi adamcy kayi matukar bani mamaki sam banyi tunanin wannan shashan cin banza daga gareka ba wallahi ka bani mamaki.” shiru yayi kawai yana jin mami shi sam ba hotunansu rungume da juna da mami ta gani ne damuwarsa ba kmr yadda yaga hankalinta ya tashi matuka da kuma son sanin halin da maryama take ciki ,yana son yasan a wani hali maryama take ciki adaidai wannnan lokacin domin kuwa bai san dalilinta na rashin zuwa aiki ba gashi ya kikkirata wayar bata shiga ba sai yau kuma shina taki d’auka.” sosai yaga mami ta firgice masa tanata zuba ruwan fad’a “wallahi adamcy ka cuceni .”kuka mami take sosai numfashi ya sauke sannan ya isa wajenta ya zaunar daita akan kujera alokcin kukanta ya ragu” mai yasa sweetheart?” mai yasa zaki min haka kinfi kowa sanin koni waye “mai zan tsinta a isknaci kuma idan ma shashan ci zanyi a irin wannan wajen zanyi ,”ki kalli hotunan nan da kyau zaki fahimci anyisa ne cikin yanayi na damuwa ba wai anyisa dan son rai bane .”akwai guraarr da dama acikin ma’aikatan da zanyi komai da nake so batare da wani yasan halin da nake ciki ba mai yasa sai irin wannan wajen zanyi wani abu .yarinyar nan kamar yadda na fad’a miki tana da matsla a kwakwaluwarta sakamakon abinda ya faru da mijinta ahankali mr ata ya faiyacewa mami komai babu abinda ya rage mata aciki kuma ta fahimcesa” ni bazan cuci rayuwar diyar kowa ba idan kuma har shashncin zanyi wallahilzim bazan yi da maryama ba”. ya fad’a a zuciye yana gama fad’ar haka ya tashi ya shiga d’akinsa cikin tsannain fushi.” mami tabi bayansa da sauri tana kiran sunansa tsaye ta iskeshi a juyawa kofar baya ta dafashi tana cewa “kayi hakuri adamcy nayi saurin daukar zafi batare da naji ta bakinka ba .” Mami tayi magana sosai amman sam ata bai ce mata Uhm ba bare uhm uhm tasan halinsa tunda yayi shiru irin haka to fa komai zatace bazai yi magana ba dan haka ta juya ta bar masa d’akin daren ranar mr ata bai runtsa ba duk byn awa sai ya kiran layin maryama amman bata d’auka a qarshe dai ya tura mata text amman babu amsa “. Sosai zuciyarsa tayi nauyi dan ko ya kwanta da zumar bacci baccin bai zuwa bangaren maryama kuwa ko ajiknta tana kallon kiransa amman taki d’agawa dan tasan qarshe dai ruwan bala’i zai mata ya ma barta taji da damuwarta ba sai ya qara mata wani ba qarfe uku daidai tayi wani juyi ta kai hannunta inda wayarta take ajiye shigowar sakonsa ta gani da kamar bazata duba ba sai kuma tayi tunanin ta bude taga wani irin cin mutunci ya turo .” _Slm zuciyata na min zugi akan rashin d’aga kirana damuwarki tana maseefar d’aga min hankali ,a yanzu haka ina jin kamar ana zarar raina ne idan kinga sakona ki kirani ina son muyi magana dake ina son nasan halin da kike ciki_ shiru tayi kawai tana sake karanta sakon shi”zuciyata na min zugi akan rashin d’aga kirana damuwarki tana maseefar d’aga min hankali ,a yanzu haka ina jin kamar ana zarar raina ne idan kinga sakona ki kirani ina son muyi magana dake ina son nasan halin da kike ciki ta karanta sakon yafi sau biyar duk da ba sako ne na kwantar da hankali ba amman ta rasa dalilin da yasa taji kalmomin sun tsaya mata arai .numfashi ta sauke sannan ta tashi ta shige bayi ta dauro alwala ta fito ta fara gabatar da nafilflii .” washegari ma kiransa ne ya soma shigowa wayarta amman taki dagawa sai ma kashe wayar tayi gabad’aya ta fita wajen umma ta cigaba da tsabgogin gabanta sai wajen tara na dare ta kunna wayar tana kunna wayar sakonsa ne ya shigo “maryama zan miki rashin mutunci idan baki kirani ba, ko idan na sake kiranki baki daga ba ko kuma naji wayarki a kashe .”shiru tai tana karanta sakonsa tana mamakinsa rashin mutunci kuma idan dai rashin mutuncika ne wanene sabon abu a wajena kayi duk abinda zakayi tunda ba qarqashinka nake ba mai zai dameni ta fad’a a fili tana yatsuna fuska .” Ko minti biyar batayi da shigowa ba kiransa ya shigo tsaye tayi tana kallon sunansa qirjinta na wani Irin luguden bugu da qarfi kira uku yayi mata ajere bata daga ba haushi yasa yayi wurgi da wayar yana jan tsaki tare da cewa bazai sake kiranta ba sai dai baya jin zuciyarsa zata iya hakura daita jiki a sanyaye kamar wanda Kwai ya fashe aciki ya samu waje ya zauna yana huci shi kadai yasan yadda yake ji a sansar ajikinsa .” Yau kwana biyu mr ata bai kira maryama ba wanda yayi daidai da kwanaki bakwai kenan bai sakata acikin ko danunshi sai dai yayi balain jin jiki adaddafe mr ata yayi kwanaki nan batare daya sanya maryamarsa a ido ba, jinsa yake kamar wanda yayi shekara ba lafiya har zubewa yayi ya qara zamowa silent kullum tunaninta ne ya zame masa aikinyi ,kullum yaje office idanunshi na kan kofar shigowa ko zai ganta daga sama still shiru dan haka ya tura some gidansu domin ta dubo masa ita babu bata lokaci taje sai dai labarin data zo masa dashi yayi mugun girgiza shi dan haka ya kudurce aransa gobe Jumma’a zai je gidansu maryama ,ya kira m.b yace yazo su had’u gobe yayi masa rakiya zuwa gidansu kasancewar amar baya qasar tun kafin mr ata ya dasa aya yace “kar dai har yanzu baka fad’a ma yarinyar nan kana sonta ba ? ya gyada masa Kmr yana gabansa “wallahi har yanzu mb yanxu ma wata matsala ce ta tso iyayenta sun hanata zuwa aiki ,to kai mai yasa baka fad’a mata ba ayita ta qare idan aure zai yuwu ayi idan bazai yuwu ba ka saukakawa kanka “bare ma zai yuwu ai maryama bata da wani miji sai ni haka nima bani da wata mata sai ita kasan komai sai lokaci yayi may be akwai abinda Allah ya boye yasa har yanzu ban fad’a ba amman fa ina shan wahala sosai ya fad’a yana dafe goshinsa sun jima suna hira kafin daga bisani sukai sallama.” ****** Wayewar garin ranar jumaa mr ata bai fito daga samansa ba da murna yayi shirinsa kamar wanda akayi masa albishiri da gidan aljanna shigar farin kaya yayi na wani had’ad’den danyen yadi mai azabar kyau wanda tsayawa fad’ar kudinsa ma bata lokaci ne, yasa takalmi da hula baki haka zalika agogon rolex din dake d’aure da hannusa baki ne , kana kallonsa zaka d’auka zashi d’aurin aurensa ne ahankali cike da natsuwa yake qarasa saukowa yana taku kamar baya son taka kasa hannusa d’aya soke acikin aljihunsa sai zuba qamshi yake tunda ya sauko idanun mami yake kanshi babu abinda take sai kallonsa sai kace wanda zashi biki yayi mata kyau sosai cike da farinciki ta soma mgn “kai adamcy nah irin wannan kwaliya ai sai ka firgita yammata “ta fad’a cike da tsigar zolaya d’an murmushi yayi wanda bai wuce iya labbansa ba “ina zuwa ne haka ?kai tsaye yace mata “zanje gidansu maryama ne.”“gidansu maryama !ta furta ahankali ya gyad’a mata kai yana ciro wayarsa ya soma neman layin mb “wai kana ina ne ko d’an na bukaci kamin rakiya shine zaka ‘bata min lokaci daga can bangaren mb cewa yayi “malam karka dameni dan sai na fasa maka rakiya wajen budurwarka ai kafi kowa ‘batawa mutane lokacin ko dan wajen maryama za’aje ka wani shirya da wuri .?” “minti goma kawai na ba”dan Allah karka dameni idan ma ka dame ni sai naje massalaci na dawo na had’a da ziyara gidan yanuwa da abokan arziki daga nan sai nazo” inji cewar mb “shikenan karka zo ka tafi duk inda zakaje nonsense”mr ata ya fad’a yana cika yana batsewa shi a dole mb ya bata masa rai sosai ransa a ‘baci ya kalli mami wacce Ke zaune tana kallon sarautar allah “sai na dawo sweetheart “yana gamar fadar haka ya juya itama ta juyo tana kallon kyakkywan d’an nata dake faman zuba qamshi kamar shagon turare killama wanka yayi da ruwan turare wayasani Cigaba da kallonsa tayi yana taku yana gyara zaman hullarsa har sai data daina hangosa sannan ta lumshe idanunta .mr ata yana gama fitowa idanunshi da m.b suka soma cin karo tsaye kamar had’in baki shima farin yadi ne sanye ajikinsa “ya sakar masa murmushin yana cewa “yi hakuri abokina sarkin zuciya ai kasan bazanki rakaka gurin gimbiya kuma sarauniyar mata ba ,muje ko !”ya fad’a yana mika masa hannu bayan sun gaisa mb yace” muje masaalaci muyi sallah tukun sai muje dan lokaci sallah ya kusa tsaki mr ata yaja yace “ai kai wallahi baka da mutunci sai ka gama batawa mutun rai ka dawo kana bashi hakuri “naji dai ai gara ni tunda zan iya bada hakuri muje amamn fa abokina kayi kyau sosai wannan sai kasa maryama ta furta kalmar só batere data sani ba .” wani irin kallon iskan yayi masa “allah baqaramin kyau kayi ba wallahi duk inda muka bi dole sai an kalleka saboda uban wanka turaren da kayi ko mace sai haka nifa ina ganin kamar har da hoda ka shafa ko ?shi dai mr ata bai tanka masa ba har suka isa massalaci yana koda kyawun da adamcyn mami yayi wanda shi bai ce masa komai ba qarshe dai yayi shiru yana cigaba da sauraronsa .” Mmn sudais Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. 45 Daga masallaci basu tsaya koina ba sai akan titin unguwar su maryama, bayan sun samu guri sunyi parking suka fito ahankali inda m.b ya tsaya shiru yana karewa yanayin tsarin unguwar kallo ,”titin unguwar tasu babu laifi sai dai cike take da jama’a ‘yan cirani da ‘yan sikiraf “mr ata tsab ya fahimci inda hankalin m.b ya dosa dan haka tun kafin yace masa wani abu ya tsosa keyarsa yace “kaga malam ban son gulma da iskanci muje!”.wallahi wannan yarinyar bancin a mafarki ka fara ganinta da nace asiri ta maka, dan irin wannan unguwar sai dai aikin asiri ne kawai zai kawo mutun .” a natse mr ata ya wucesa ya d’auki hanyar dogon lungun da zai shigar da mutun zuwa kofar gidansu maryama.ganin haka yasa m.b ya biyosa da d’an sauri suka jera suna tafiya acikin lungun mamakin m.b ya sake qaruwa dan duk yadda ata ya fad’a masa yanayin unguwarsu geto area ne bai d’auka haka yake ba dan har gara kan titi akan wannan lungun da suka shigo. m.b dai ya kasa hakuri yace “lallai wani abu sai aikin syya idan ba soyayya ba mai zai kawo mutun irin wanan ungu war ?”ko da yake wannan shine abinda yafi dacewa ga attajirai irinku masu jin kai soyayyarku ta qare akan yaran talakawa wanda ba kome bane.”madadin mr ata yaji zafin maganarsa sai ma yace“ashe dai kana da raunin imani kasani nasani babu wani abu da zai gagari Allah kawai zai fi kyau kace qaddarar aurena tana cikin wannan unguwar kuma ban isa na gujewa qaddarata ba ko tazo ta sameni a inda nake ko kuma ni na biyota inda take kamar dai yadda ya faru sai dai in sha Allahu da zarar na d’auke maryama daga unguwar nan daga ni har ita mun bar shigowa cikinsa”mr ata yana gama fad’ar haka ya ciro wayarsa ya soma neman layin maryama domin ya sanar mata isowarsa da kuma katse duk wata magan da zata fito daga bakin m.b sai dai akayi rashin sa’a layin nata a kashe yake .” Har suka qaraso kofar gidan kiran bai shiga kira biyar yayi mata anace masa layin switch off yayi shiru yana tunani yayinda nan take moon dinsa ya sauya zuwa damuwa.”mb ya kallesa yace “ya’akayi ne mutumina naji kayi shiru ko akwai matsala ne?layinta ne wai akashe “okay sake kira may be matsalar network ne kasan yanayin network din yanzu bai fiyye kyau ba bare a irin wad’an nan unguwannin,sake kira idan bai shiga ba sai mu samu yaro mu tura cikin gidansu take yabi shawarar m.b ya sake kira layin cikin sa’a layin ya soma ringing sai dai bata d’aga ba sai da yayi kira biyu a karo na uku ne ta d’aga tare da yin shiru taki cewa komai illa numfashin data dinga sauke masa acikin kunnensa wanda ya haddasa masa shiga cikin wani yanayi mai tsarkakkiya da wuyar musaltuwa wani iri naunayen ajiyar zuciya mr ata ya sauke da qarfi shima .” kamar yadda maryama tayi shiru haka shima yayi shiru har kusan mintuna sha takwas babu wanda ya cewa d’anuwansa uffan.” maryama ta sauke wayar daga kunnenta ta duba ko ya sauka akan layin ne sai dai gani tayi har lokacin yana kan layi magana ne dai bazai ba ta kalli inda umma ke zaune a kusa daita wacce ta kasa kunne domin sauraron abinda zata ce .” da kyar maryama ta sanyawa jikinta jarumta tace “ina wuni sir….” “fito gani a kofar gidanku!” ya fad’a atakaice “what ?!ta furta a d’an firgice tana sake kallon umma kafin ahankali ta daidaita natsuwarta “ko ba zaki fito bane ? kwantar da murya tayi sosai tace “sannu da zuwa gani nan fitowa “.ta fad’a tana sauke numfashi tare da zubawa umma ido ,gabadaya duk sai yanayinta ya canza daga d’an farinciki data fara samu zuwa bakinciki ,dan a yanzu bata qaunar duk wani abinda zai zame mata damuwa arayuwar ta .“kallon tsanake umma tayi mata kafin ahankali ta motsa bakinta tace “bako kikayi ne ?cike da damuwa ta gyd’a mata Kai tare da cewa “mr ata ne yazo” mr ata sai yanzu zai nemeki ?” umma ta furta hakan dan batayi tsamanin zai d’auki lokaci har haka batare daya kawo kansa ba dan har ta fara cire ranta akan son maryama yake .maryama tayi mamakin jin furucin umma “to yanzu mai km ya kawosa ?nima bansani ba amman may be ayyukan daya bani ne yazo kar’ba ganin kwana biyu banje aiki ba haka nan ta tsinci kanta da shara rawa umma karya “inda umma tace “ai shikenan sai kije ki samesa kiji abinda ya kawosa bata mike tsaye alokacin ba sai data d’auki kusan minti biyar zaune har sai da umma tace” ki tashi ki shirya kije mana kin bar mutun tsaye sannan ta mike da kyar ta shiga d,akinta .” A can kofar gidan kuwa tun daga nesa baba gali ya hango tsayuwar mutane biyu a kofar gidansu cikin shiga ta alfarma tun bai qaraso ba yaji gabansa yana wani irin bugun tara tara ahankali ahankali ya dinga taku har ya kusan qarasowa inda suke tsaye , nan idanunshi ya tabbatar masa da ko waye tsaye, a fili ya sauke ajiyar zuciya had’e da kare masu kallon tsab cike da mamakin ganinsa yace “duk lalata da kayi a wajen aiki bai maka ba har sai ka biyota gida ai kuwa bazata sa’bu ba bindiga acikin ruwa nan take baba gali ya soma tunanin irin qalar wulaqancin da masu sai dai yana qarasowa gabansu yanayin yadda yaga fuskar gogan naku babu wasa bare alamun d’aukar nonsense yasa baba gali ya had’e abinda ke cikin ransa, ya ‘bige da yar gyaran murya kana yace “ashe kaina tsaye ?”m.b ya kalli baba gali sannan ya kalli mr ata sannan ya gaishesa .”baba gali ya amsa yana washe masa baki yace “sannuku da zuwa .” ”yauwa !”inji cewar mb shi kam mr ata sai da ya d’auki lokaci kafin yace masa “ina yini!” kuma daga nan bai qara ba sai ma sake had’e fuskarsa da yayi yana kallon wani banngare dabam “ku shigo daga ciki mana “ba wajenka muka zo ba ata ya fad’a yana fesar da iska mai zaki daga bakinsa jiki baba gali a sanyaye ya nufi cikin gida yana wai wayensu sauran ka d’an ya tuntsura da hannu mb ya nuna baba yana cewa ”halan waye wannan mutumin?”ban san shi ba “mr ata ya fad’a atakaice shiru m.b yayi kafin ahankali ya cigaba da magana “baka san shi ba amman kuma shi da alamun yasanka “kai ma kasan sanina ba abu ne mai wahala ba acikin kasar nan mb yaja bakinsa yayi shiru .” Maryama ta d’aura after dress akan kayan jikinta tayi rolling mayafin after dress din ta dauki turarenta mai sanyin qamshi ta feshe ilahirin jikinta sosai tayi kyau ta fito zuwa parlour qamshin turarenta yasa umma ta waigo inda take tsaye tana qoqarin saka takalmi umma tai shiru kawai tana kallonta ,sai kace mai zuwa zance ko wani biki amman dai tayi kyau sosai Allah yasa mr ata ya furta mana yana sonta dan hakan nan take ji mutumin son maryamarta yake ,maryama ta qaraso ahankali ta tsaya kusa da umma tana cewa “sai na dawo umma” adawo lafiya amman kinyi kyau sosai maryama ta d’an murmusa tana cewa” na gode umma nah sannan tasa kai ta fice .” ahankali take taku kamar bata son taka qasa yayinda zuciyarta ke wani irin tsinkewa tana tunanin abinda ya kawosa gidansu, har ta fito zuwa kofar gidansu ta tsaya inda idanunta suka sauka akan mr ata nata da kuma wani da bata san ko waye ba .”wani abu taji yana shigarta wanda take yawon jinsa ailahirin jikinta a duk sanda zata d’aura kwayar idanunta akanshi sai dai ta rasa gane komenene wannan abun dake shiga jikinta yana yawo acikin jini da tsokar.” sosai taga yayi mata kyau acikin shigar da yayi looking extra ordinary mr ata ba dai kyau ba his nose is so pointed har baki ga gashin fuskarshi baki sitik kamar an ratsa golden brown aciki sai shining yake yi kamar ya zuba oil gashin yana cikin abinda yake mugun qara masa kyau ,”masha Allah ta furta ahankali.” Numfashi da ajiyar zuciya ta sauke atare sannan a natse ta cigaba d’aga qafafunta.” tun daga nesa mr ata ya d’auki kallonta har ta qaraso ta tsaya a gabansu tana masu sannu da zuwa “sannuku da zuwa”! mb ne kawai ya amsa mata cike da kulawa shi kuwa mr ata yayi gum da bakinsa ya cigaba da kallonta wanda yasa tayi kasa da kanta ta kamo yatsun hannunta ta tsarke cikin juna tana wasa dasu.gabad’aya sai ta jita a takure sakamakon tsumammun danunshi dake yawo a sansar jikinta “bayan kamar minti biyar ta d’ago nan take kwayar idanusu ya tsarke cikin juna ,wani irin yanayi mai bugar da zuciya ya farmakesu atare ,da sauri maryama ta janye idanunta daga cikin nashi tana gaishesa “ina yini !?”har sai da dimple dinta ya lotsa kmr an saka nail da hammer anyi nailing cheeks dinsu norma normal ko bata tayi magana ba ana ganin alamun lotsawarsu still mr ata bai amsa mata ba ya cigaba da kallonta yana hukuntata da kwayar idanunshi masu firgitarwa tare da qara d’aure fuska tmkr wani zaki .” mb yayi kusa dashi sosai tare da yin kasa da muryarshi yace “kayi mata magana mana ko za’a bamu izinin shiga ciki “still shiru yayi yaki cewa komai har sai da maryama ta sake d’ago idanunta, sosai ta tsorata da ganin yanayin yadda ya d’aure fuska yake kallonta,muryata na rawa tace” mu shiga daga ciki”still shiru yayi yaki motsawa har sai da ta sake yin magana “kayi hakuri ka shigo baza kuji dadin tsayuwa anan ba.” tana gama fad’ar haka ta juya . Wani irin naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da qarfi “kaga malam ka saki fuska mu da muka zo zance da ban hakuri zaka wani had’e wannan fuska tare da takure yarinyar mutane wannan fuskar zakin taka ai sai ka firgitata .” iska ya fesar mai zafi daga bakinsa sannan ya soma taku ya biyo bayanta shima mb ya biyosu sosai mr ata yake kare mata kallo yana furta masha Allah yarinyar ba dai diri ba she has the best figure kyawunta sirri ne ya godewa Allah da zai mallaketa ,kusan atare suka shiga gidan a haraban gidan suka tsaya mr ata yaki yin magana haka zalika maryama da mb babu wanda yace komai gabdaya marayam ta rasa meke mata dadi “wanna shirun nasa yasa zuciyarta Ke tsananin bugawa da qarfi ” Cike da tsinkewar zuciya tace “please sir kayi hakuri nasan nayi maka ba daidai ba na ajiye aiki da nayi batare da sanar maka ba, dan rashin maganarka a yanzu ya fara d’aga min hankli matuka fiyye da tashin hankali dana shiga.”ta fad’a tare da yin shiru stil qirjinta na dokawa .” baba gali dake tsaye aharaban bangarensa ya janyo hannun aunty salma suka la’be duk zufa ta rufesa “salma matso kiga ikon Allah “aiko karaf idanunta ya sauka akan mryma da ata tsaye “me zan gani kamar wancan mutumin da ya rungumeta a hoto ko ?”shine kuma shine dai wannan mutmin daya zo neman aurenta a boye na hanashi“anya salma malam bai fara girba miki karya ba?“Anya ma kuwa kinsa a farraka tsakaninsu domin muddin mukayi sakacin da maryama ta auresa mun tafka babban kuskuren da bamu ta’ba yi ba a rayuwarmu “ka yarda dani ba zan ta’ba barin muyi wannan kuskuren ba,ina ganin an samu kuskuren aiki ne amman tabbas malamina ya tabbatar min bazai aureta ba sai dai su qare rayuwarsu a neman juna.” Maryama tayi kasa da kanta sosai tace “kayi hakuri dan Allah nasan nayi maka laifi gashi na sakaka wahalar zuwa unguwarmu ”ta qarasa maganar muryarta na rawa “mryama you should know me by now mai yasa rashin magana ta zata d’aga miki hankali ?shiru tayi tana kallonsa up & down.” shi kuwa gogan hannu ya kai yana shafa qirjinsa yana jin wani irin sanyin dadi a ilahirin jikinsa “well yanzu ma ba saboda ke nazo ba nazo ne naga ummanki ki shiga ki sanar daita zuwana .”shiru tayi tana kallonsa cike da tsannain mamakinsa “ki shiga mana kin wani tsareni da wad’an nan idanuwan naki kmr na mage “.jiki a sanyaye ta juya tana taku ahankali tamkar kazar da kwai ya fashe acikinta .” iskar bakinsa ya furzar yana bin every step of her “Adamcy kana mugun son yarinyar nan over wallahi mb so ba kad’an ba yanzu haka ganin da nayi mata wani irin yanayi mai tsarkakkiya da wuyar misaltuwa ke shigana da ana bud’e sansar jikin mutu nasan ana bud’e nawa tsananin soyayyar maryama da qaunarta kawai zaa gani yana yawo aciki ji nake na zarta duk mazan duniya shan wahalar soyayya amaman na godewa allah da zai mallakamin ita.” “ karka cika baki ka fara sheida mata matsayinka tukun kafin wani yazo yayi maka shigar sauri dan irin wad’an nan matan Allah ba’a sakaci dasu itama dan tana cikin lugun ne da waje take wallahi da yanzu matar wani ce.”wani murmushin yake mr ata yayi yana shafa qirjinsa cikin kankanin lokaci ya hango tahowarta tana gama qarasowa tace “muje!” tana gaba suna biye daita har bangaren umma .” basu iske umma parlour’n ba maryama ta kallesu tace “ga guri ku zauna yanzu zata fito.” mb ne ya soma zama akan kujera mai zaman mutun daya yayinda ata sai daya kalli maryama sannan ya zauna a natse yana gyara wuyan rigarsa bayan ya zauna ya d’an kalleta a tsanake yaga duk tayi wani iri kamar a firgice take ya d’an motsa lip’s dinsa “ya naga duk kin birkice?”ta girgiza masa kai”to ki zauna!”ya nuna mata kusa dashi tayi saurin girgiza masa kanta tana sake damke yatsun hannunta .”suna nan zaune har sanda idanun mr ata ya sauka akan hoton sadam dake manne a bangon parlour’n sosai ya tsurawa hoton ido yana kallonsa kafin ahankali yace “wannna shine sadam ?da sauri ta gyad’a masa kai tana cewa “shine sadam dina sir.” wani mugun kallo yayi mata yana sauke numafshi tare da jinjina kai yana jan tsaki adaidai lokacin da umma ta fito tana masu sannu da zuwa.” Cike da girmamawa suka rusunar da kansu suka gaisheta ta amsa masu da kulawa tana murmushi ta kalli maryama dake tsaye “ya zaki bar bakinki haka batare da kin kawo masu komai ba?” akwia sobo da nayi d’azu da safe sannan akwia cinci a fridge maza je ki kawo masu “okay !” har ta juya taji mb yace “no a koshe muke wallahi mun gode sosai ya fad’a yana murmushi amman duk da haka sai data maryama taje ta kawo a gaban mb ta ajiye ta samu waje ta tsaya tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba .”mb yayi gyaran murya sannan ya fara magana a tsanake cike da kamala “amm daman abinda ya kawo mu akan abinda ya faru ne atsakanin maryama da adam “. Umma ta jinjina kai sannan tace “ai nayi mamakin ma da sai yanzu biyo sawunta “mr ata najin haka yayi kasa da kanshi “kuyi hakuri da abinda ya faru “Ala hakika gaskiya gabadayanmu bamuji dadin faruwar wannan alamarin ba kuskure aka samu daga gyara matsala abun ya dawo matsala domin shi yayi qoqrin yaga ya rabata da damuwar dake damunta ne ba wai da wata manufa hakan ta faru ba “. “ba wai dan adamcy yana nawa ba wallahil azim shi din mutu min kirki ne .”umma ta kalli maryama tace “maryama maza kije ki kira aunty ayi komai a gabanta ahkli maryama ta juya ta fita yayinda mb ya cigaba da zayyanowa umma komai kamar yadda maryama ta fad’a mata yana rufe bakinsa aunty da maryama suka shigo bakin aunty d’auke da sallama cikin shiga ta kamala “yauwa ga mahaifiyarta nan” a sukwane mr ata ya juyo ya kalleta adaidai lokacin da take qoqarin zama kusa da umma, yayi shiru tare da tsura mata ido yana kallonta ta banga ren fuska ba tayi kama da maryamarsa ba dai dai ta yanayin jiki kasancewarta ba wata mai kiba bace duk da cikin hijab take amman yanayin ta ya nuna masa bata da kiba, yayi kasa da kanshi sosai inda idanunsa ya sauka akan yatsun qafafuwanta abun mamaki da d’aure kai irin yatsun sweet heart dinsa sak gareta ya d’ago kanshi kad’an zuwa yatsun hannunta nan ma irin yatsun maminsa ne gareta ya sake kallon fuskarta da kyau sai ma yaga kamar yasan fuskar ko kuma yace ya ta’ba ganin mai yanayin irin fuskar .” Shiru yayi yana nazarin fuskar sosai amamn ganin ba abinda ya kawo shi kenan ba yayi qoqarin qawar da hakan acikin ransa ,sai dai aransa yana mamaki yadda yatsunta hannu dana qafa yayi kama dana sweetheart iska ya feasar yace “ kawai halittar yatsunsu ne ya zama iri d’aya bayan sun gaisa daita umma ta bukaci mb ya sake yin magana agaban aunty bai yi mutsu ba yabi umarnin umma yana dasa aya mr ata ya soma magana kanshi a kasa cike da nadama “ kuyi hakuri da abinda ya faru idan zaku d’aura laifin ku daura laifin akaina domin ni ne mai laifi if nayi shishigi acikin rayuwarta da duk hakan bata faru ba .”yana gama fadar haka yayi shiru yana jiran yaji abinda zasu ce.”numfashi umma ta sauke sannan ta gyara zamanta tace “duk na fahimceku sannna kai ma baka da laifi haka Allah ya qaddaro bawa kuma bai isa ya canza qaddararsa ba Allah yasa mu dace duniya da lahira “haka ne sai batu na gaba naji mryam tace ta daina aiki damu ? “kwarai kuwa haka tace ammn bisa tsarinta ne ban sani ba ko dan mahaifiyarta tace ta fito da mijin aure nan da two month ne yasa ta yankewa kanta wannan hukunci bansani ba, amman kuma aganina hakan da tayi shine daidai agaremu gbdy domin tsare mutuncinta da kuma namu,duk da ina da yarda da kuma yakinin maryama ba mutuniyar banza bace a gabana aka haifeta in fact ma nice nayi mata tarbiya nasanta ciki da bai macece data san ciwon kanta duk dai ba’a sheidar d’an yau amamn maryama she’s the best kuma ina mata kyakkwan zato .”umma fad’a haka tana tsaresa da ido domin son gano wani abu atattare dashi ita dai tun bata ganshi azahiri ba take ma maryama shaawar aurensa bare yanzu data ganshi Allah yasa hasashenta ya zamo gaskiya mutumin son maryama yake kuma da aure .” shiru adamcy yayi yana kallon umma da aunty wacce aka kira da mahaifiyar maryama yana tunain yadda gabad’aya take son rayuwar diyarta ta lalace idan ba haka ba mai zai sa dan mutun yayi kuskure kankani ace ya fito da mijin aure nan da wata biyu ba’a jin tsoron abinda zai biyo bayan auren ,” nasan kuna da gaskiya akan hukuncinku a matsayinku na iyayenta sai dai ina jin kmar ni ne na aikata laifin ita kuma ta dauki hukuncin mai tsanani .”ya fad’a yana furzar da numfashi sanan ya cigaba da magana cike da natsuwa da kamala “nasan ko ni ne naga diyata a wannan yanayin zan yi iyakacin bakin qoqarina na kare diyata amman bata hanyar tillasta mata ta fito da mijin aure acikin tsukukun lokaci nan ba saboda yadda rayuwar nan ta zama yanzu .” shiru sukai gabad’aya suna sauraronsa da kunnen baseera “nasan abinda ya faru ba daidai bane amman kuma wannan hukuncin da kuka yanke mata yayi mata tsauri dayawa a matsayinta na diya mace mai qaranci shekaru nasan babu wanda yake son yaga rayuwar iyalinsa ta tagayyara tunda nake d’aukar masu aiki ban ta’ba d’aukar mai aiki irinta mai tattare da basera da kamaun kai ba, wallahi na yarda kuma na amince kunyi qoqri sosai akan tarbiyarta .” wani sanyayen numafshi aunty ta sauke tana jin natsuwa acikin zuciyarta karon farko data gansa sai dai taji natsuwa dashi ,”tsannain yadda na damu na tsanata bincike akan abinda ya faru ina son na gano wanda ya d’aukemu hoto kuma dole zan gano kuma dole zai amshi hukuncinsa dan ba dan maryama aka yi wanan tozarcin ba saboda ni ne ,ni ake son tozartawa ba ita ba .duk suka jinjina kai ya lashi lips dinsa ya dan kalli inda maryama take tsaye tana wasa da yatsun hannunta sannan ya d’auke idanunshi ,ya tsurawa umma da aunty ido kafin ahankali maganarsa ta fito “ina rokon alfaram ku bar maryama ta cigaba da aiki tare dani nayi maku alqawarin zan kare mata mutuncinta ,zan kula maku daita zan tsaya mata km zan iya zuwa kowani irin mataki akanta nasan zaku yi tunanin ina da son kaina dawa wallahi ba haka bane ita kanta bazata cigaba da rayuwa mai dadi ba kasancewar tana son aikinta.” “haka ne sai dai wannna hukuncinta ne ba namu ba itace bata bukatar cigaba da aiki “inji cewar umma “umma ki bar maganarta fatana ku bani dama ni zan mata magana ta yadda zata dawo aiki .” duk suka yi shiru suka kasa cewa komai umma ta kalli maryama taga tana girgiza mata kai alamun karsu yarda karaf idanun mr ata ya sauka akanta da sauri tayi kasa da kanta tana jin wani irin mummu nar fad’a uwar gaba .”Mb ma bai yi sanya ba ya fuskanci wacce akace itace mahaifiyar maryama yace “aunty kiyi hakuri munyi miki alqawarin babu abinda zai sameta da izinin Allah duk abinda ya sameta ki d’auki duk matakin da yayi miki dadi akan mu.” numfashi aunty ta sauke ta kalli ata dake zaune shiru ,ta waiga ta kalli umma sannan tace duk naji bayaninku sai dai ni bani da abinda zance sai abinda umma tace idan ta yarda ta amince shikenan idan kuma bata amince ba sai ku hakura ,sai batun aure wannan kam bazan janye maganata ba bawai na gaji da zamanta haka bane ,amamn ta fito da miji dan aure shine darajar duk wata diya mace “ku yarda dani bazan ta’ba cutar da maryama ba “shikenan .”inji cewar umma “mun gode sosai shima mijin nan kusa zata samu da iznin Allah koma nace ta samu “wani irin kallo ata yayi masa” mb ya hararesa yana fuskantar umma inda itama umman cewa tayi “ shikenan Allah ya shige mana gaba amamn kuyi magana daita idan ta yarda babu matsala allah yasa haka ne abinda yafi zama alkhairi agaremu.”Umma na gama fadar haka ta mike auny ma ta mike tai masu sallama ta fice haka ma umma ta shige d’akinta mb ma ya yunkura ya mike tsaye yace “bari naje na jiraka a mota “. adamcy ya gyad’a masa Kai ya fice ya barsu parlour’n ya saura daga ata sai maryama dake tsaye shiru taki zama har kusan mintuna goma tana tsaye daga gefensa on expecting maryama taji ya fixgota zuwa gefen jikinsa saurin d’auke numfashi tayi sannna ta waigo a gigice tana kallonsa cike da matsanancin tsoro.” iskar bakinsa da hucin numafshin ya dinga sauka a gefen fuskarta tayi saurin lumshe ido ahankali ya dawo daita ta gabansa still tana kwnace ajikinsa yayi mata kyakkyawan rikon da bazata iya kwacewa ba ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma rad’a mata magana cikin sanyayyar murya shi mai tsananin kashe jiki da tsuma zuciyar wanda akayi dominsa “maryama ni zaki wa butulci ?” wani bugu qirjinta yayi yayinda jikinta ya d’auki rawa “ina kallonki kina girgizawa umma kai alamun karsu yarda ki sani bazaki ta’ba iya gujewa adam ba domin shi din mai nasara ne Duk abinda yasa a gaba sai yaga qarashnsa kuma duk abinda yake bukata sai ya zama mallakinsa duk inda nake dole ki kasance anan bare a halin yanzu da zuciyata take cikin garari “inna lillahi! ta furta a kasan zuciyarta tsigar jikinta na mikewa “. Ya fesa mata iskan bakinsa “bama haka ba har cikin zuciyata bana son yin nesa dake zan kulawar ummanki da auntynki ke.” yayi maganar yana sake damke jikinta dake rawa kamar mazari saboda tsananin tsoro “zuciyata na tsananin jin tausayinki bazan bar wani abu ya sameki ba ,addu’at da fatana Allah ya bani ikon cika alaqawa rin dana d’aukar masu ,sosai ya sake janyota jikinsa ta shige masa wanda hakan yayi mugun mugun d’aga hankalinta yanzu fa ya gama magana zai kula daita”kenan irin wannan kula war zai mata ?”muddin irin tace gsky bazata ta’ba kasancewa dashi ba ,ya sake Kai bakinsa daidai kunneta “ance baza’a d’aga miki qafa ba lallai sai kin fitar da miji aure “?ta lumshe masa ido tana sauke numfashi dan wani iri take ji a gabad’aya ilahirin jikinta “.ya sake sauke mata numfashin bakinsa a kunnenta “kinsan na ta’ba miki mgn akan ya dace kiyi aure? “muryarta cike da in ina tace “eh zanyi qoqarin na fitar da miji kafin lokacin da aunty ta bani “kenan kina da Wanda kike so ?”bani dashi amman zan nemo “zaki nemo ki auri wanda bakya so ?”to zanyi dole zan bi umarnin mahaifiyata ta qarasa maganar hawaye na cika mata ido yayi shiru na second biyu sannan ya cigaba da magana “tunda nemo mijin zakiyi to ki aureni ” Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. 45 zaro idanuwa maryama tayi jin furucinsa”tunda nemo miji zaki yi to ki aureni”ta maimaitawa kanta furucinsa na qarshe mai cike da tsarkakki ya da shiga tashin hankali,kai tsaye mgnrsa ta ta’ba kwakwaluwarta sannan ta samu kyakkwan mazauni a zuciyarta ,sai dai maganar tayi mugun gigitata ahankali ta kai hannunta ta murza idanuwanta domin tabbatarwa kanta gskiya ne ko kuwa mafarki take,bata gasganta a zahiri taji ya fad’i kalmar ba sai data d’an ciza yatsanta taji wani irin rad’adi sannan ta tabbatarwa kanta da shi din ne yayi maganar“.a matukar gigice take kallonsa hannuwansa duka zagaye da kungunta ya mugun tsareta da tsumammun idanunshi tamkar bashi yayi furucin ba “. “ban ta’ba expecting ko da wasa irin wannan mganar zata fito daga bakinka ba ,plese sir can you say what you said again Ina son na sake tabbatar da naji abinda ka fad’a da kyau kuskure ne, ko kuwa da gaske ka furta wanan kalmar agareni ”tayi maganar jikinta na sake d’aukar rawa tamkar mazari ahankali ya lumshe tsumamun idanunshi tare da motsa lip’s dinsa “nace muddin kinsan baki da wanda kike so wallahi ni a shirye nake zan aureki.”sake ware idanunwanta tayi tana mai fuskantarshi sosai tasan ba da wasa yayi maganar ba tunda gashi har ya rantse .” ”maryama !” Ya kira sunanta wanda yasa tsigar jikinta suka mike yrrrrr “ki aureni .”ya sake share mata tantamar dake damunta, bata san lokacin da ta saki murmushin yake ba tare da girgiza masa kai.”jikinta na rawa ta fara qoqarin zare jikinta daga nashi ya sake riketa da kyau ta sake girgiza masa kai a sanyaye alamun ya sakar mata jiki “. “ki natsu maryama ki bani amsa zaki aureni ?” Wannan karon da sauri ta girgiza masa tana waigen bayanta.” Sosai tayi kasa da muryarta “ dan Allah sir ka sakar min jiki kar ummah ta fito ta ganmu haka “kinsan Allah ki bud’e baki ki amsa min zaki aureni ko a’a if not anan zan kwana.” “what !”ta furta a rud’e hankalinta na sake tashi ya d’age girarsa d’aya alamun”eh!”tayi Imani zai iya aikata abinda ya fad’a din dan haka cike da karkarwa tace “Ka kwana anan akan me zaka kwana anan ?”dan Allah sir Ina rokanka tare da girmamawa ka tashi ka tafi gidanka gun matar ka,dan wallahi idan ka qara wasu mintuna anan zan iya had’iyar zuciya .”tayi maganar tana sake waiga bayanta .” gyara zama yayi sosai kamar yana parlour’sa ko na mami tare da sake mata riko mai kyau wanda ko maza biyu sun qaru akanta bazata iya kwace wa a hannunsa ba “dan girman Allah sir ka tashi ka tafi gidanka ka rufa min asiri Ina ni ina aurenka zan dai samu takala daidaini na aura …”maryama ta fad’a cikin marai raicewar murya tamkar zata fashe masa da kuka .”ganin idan batayi wani abu ba umma zata iya fitowa ta gansu haka idan kuwa hakan ta faru ta shiga ukunta dan bata san da wani ido zata cigaba da kallon umma ba ,idan tace abinda ya faru a hoto kuskure ne wannan dake faruwa yanzu fa “?. a wani matsaya za’a kirasa dashi ?”dan haka cike da tashin hankali ta fara masa alamun kuka domin tasan shine kawai mafutar da zata kubutar daita daga hannunsa .” ahankali ta cigaba da rokonsa tare da mutsumutsun kwacewa daga jikinsa tana furta masa kalmar” ka rufa min asiri idan umma ta fito ban san da wani kalma zan kare kaina ba .” ganin haka yasa ya zare hannunwansa ajikinta ta mike da sauri tana sauke numfashi tmkr wacce tayi gudun tsere .”ya gyara zamansa sosai tare da jingina jikinsa da kujerar da yake zaune yayinda tsamammun idanunshi wad’an da suka fara canza kala ne tsaye a kanta, ya mugun tsura mata ido sai dai fuskar nan tashi a had’e take kwata kwata babu wani alamun annuri “kina rikon na rufa miki asiri kmr wanda zai yi wani abu dake byn taimakonki zanyi .“cewa nayi kawai ki aureni ba cewa nayi zan kwanta a mararki ba .”yayi maganar tsumammun idanunshi kyar acikin kwayoyin idanuwanta ba kunya ba alkunya ko alamun yaji nauyin fitowar kalmar daga bakinsa bai yi ba .” nan da nan maryama ta qara shiga tashin hankali sai dai ta had’e fuskarta dan kar ma ya sake samun damar sake furta mata wata maganar iskanci dan ta fahimci ba kunya garesa ba duk abinda yaga dama shi yake yi ,haka duk mgnr datai masa dadi yake fad’awa mutun “.ni zan wuce ki fara shirin zuwa aiki monday “da sauri tace “nifa na fad’a maka babu wani aiki da zan cigaba da zuwa na hakura da aiki nan zan cigaba da zama a gida har zuwa lokacin da Allah zai fito min da miji “ki bar wannan maganr dan bazaki samu wani miji kina kunshe a gida ba , ni kuma da nace zan taimaka miki kince baki sona dan haka ki shirye ki fara zuwa aiki dan zai fiye miki samun kwanciyar hankali …..” “nifa babu wani aiki da ..”wani mugun kallo ya d’auketa dashi wanda yasa da sauri ta datse harshenta zuciyarta na wani irin bugawa da sauri sauri .”anatse ya yunkura ya mike tsaye bisa qafafunsa yayi taku biyu ya tsaya a gabanta yana tura hannunwansa duka cikin aljihunsa .”amatukar firgice take kallonsa yayinda qamshin turarensa ya dinga Kai wa hancinta ziyara yana kashe masa sansar jiki lumshe idanunta tayi kamar mai jin bacci dan gabadaya yau din sai take ganin ya sake sauya mata daga mr ata din datasani zuwa wani mutun dabam “yaushe muka fara haka dake ?”tayi shir tare da sunkuyar da kanta tana Jin wata irin fad’uwar gaba mai qarfi from no where na shigarta wanda bata ta’ba jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarta.” “wato dan taji zai taimaka mata ya aureta shine har ta fara rainashi kenan ?”sosai tayi kasa da kanta dan bazata iya kallon fuskarsa ba ,sai dai jikinta wani irin kyarma yake tmkr mazari sakamakon idanunshi dake yawo a sansar jikinta .” lumshe idanunshi yayi na second biyu sannan ya bud’e su fes akanta ,sosai yaji zafin abinda tayi masa bai san dalili ba yaji ya d’aura maganartata acikin zuciyarsa daram sai dai bazai yarda tayi tasiri ba “muryarsa a kasalance ta fito “ ki san Allah muddin banganki AGC ranar monday ba kullum sai kin gani a gidan nan kuma abinda kike gudun faruwarsa ne zai dinga faruwa dan bazan d’aga miki kafa ba .”ya qarasa mgnr batare da yasan ya fad’a haka ba kawai dai ya tsinci bakinsa ne da maganar “. lumshe idanunta tayi tana mai sake shiga tashin hankali mai tsanani ,muryata can kasan makoshi tace “ai sai ka zo ka sani dole sai naje .”ya sake matsota yana shafa gefen fuskarta tayi saurin matsawa baya da sauri ya cafko tsintsi yar hannunta cikin nashi yana murzawa,kwayoyin idanunshi cikin nata yace “mryama speek loud !“.Ina son naji abinda kika fad’a yanzu “yayi mgnr yana sake murza tsintsiyar hannunta sai dai wannan karon da zafi yayi mata ,da sauri ta shiga girgiza masa kai tana waigen waige gab d’aya a rude take “okay zabi ya rage naki kizo ko karki zo abinda na sani ne bana magana biyu, kuma bazan fara akanki ba ,zabi ya rage naki kizo ko karki zo .”yana gama fad’ar haka ya sakar mata hannu ya juya ya fara tafiya ” Ahankali tabi bayanshi da kallo yana taku a natse har ya fice daga parlour’n, da sauri ta dawo jikin widow parlour’n ta d’aga labule kad’an tana lekensa yana taku a natse cike da izza tamkar baya son taka kasa “ya salam !”ta fad’a tana dafe qirjinta da taji yayi mugun rike mata “. maryama ta kasa matsawa daga jikin window tana tariyo abinda ya faru a tsakaninsu yanzu,.”duk maganganunsa babu wanda ta manta domin kuwa sun zauna mata daram kamar hadda acikin kwakwaluwarta sannan sunyi mugun tasiri a kwakwaluwarta har suna son suyi tasiri a gangar jikinta da zuciyarta .”ya rab meke shirin faruwa dani ne?mai yasa mr ata zai ce na auresa ?”me yasa nake Jin kamar ana zarar raina a duk sanda yake tare dani ?”shiru tayi tana sake nazarin maganarsa dan ta kasa bawa kanta amsa “anya mr ata ba sonta yake ba kuwa ?” wannan shine tambayar farko da zuciyar maryama ta fara yiwa kwakwaluwarta “kuma tambayar ta daki brain dinta sannan ta wuce har cikin zuciyarta “yes yes !! kamar fa alamunsa ya nuna haka!” zuciyarta ta bata amsa da hakan ta sake dafe qirjinta sosai .” Ahankali taji tamkar ta kunno wa kanta wani emotion ne da take qoqarin dannewa acikin zuciyarta nan take taji hawaye ya fara zubo mata kan kuncinta ahankali ta fara rera kuka kasa kasa “idan har ya tabbata mr ata sonta yake kuma har ya kasa fitowa ya furta mata kuma yake son ta auresa matuqar ta auresa ba qaramin azaba da matsin rayuwa zata shiga a hannunsa ba koma tace tabani ta lalace dan tun ba’aje koina ba ya fara da taimaka mata zai yi Ina ga ta auresa ?” uwa uba yanayin da take ji akanshi ya bam bamta da sauran mazan “no no !!.” I can’t marry him ya Allah ka ji tausayina ka bani miji daidai dani dan wannan mutumin yafi qrfina kuma koda zuciyata ta kamu da sonshi wallahi sai nasa wuka na raba tsakanimu .” Ahankali taji an dafa kafad’anta ta baya ,ta jiyo da sauri ganin umma yasa ta sake dafe qirjinta gam tana goge hawayen dake shirin sake gangarowa bisa kuncinta “har mr ata din ya wuce ne ?”ta gyda mata kai da sauri tana cewa”eh ya wuce “ya naga kmr kuka kika yi?numfashi kawai ta sauke dan bazata iya mutsa mata ba tunda tasan kukan take ,umma ta sake tambayarta amman taki bata gamsashiyar amsa “.to akan zuwanki aiki ne kike kuka ko wata magana ya fad’a miki “? still dai girgiza mata kai tayi “to me yasa zaki tsaya kina kuka ?” umma babu komai !”ta fad’a tana shesheka.”numfashi umma ta sauke tare da cewa “ikon allah haka kawai mutun ya zauna yana kuka to Allah ya Kyauta to amman idan kinji har cikin zuciyarki baki son zuwa aikin nan ki hakura babu lallai babu dole dan babu wanda zai takura miki shi yasa ma kikaji nace ya tuntubeki .”tana gama fad’ar haka ta juya ta barta ta shige kitchen tana tunanin me ya sakata kuka ?”Umma ta jima tsaye a kitchen tana qoqarin had’a masu abincin dare koda ta fito bata ganta ba dan haka ta wuce d’akinta .” Acikin mota mr ata ya iske mb ya shiga ya zauna suka kama hanyar komawa gida mb ya d’an kallesa yace aboki hankalinka ya kwanta zuciya taga abincin ruhinta ”ya qarasa mgnr yana kallon gabansa yana murmurshi “babu laifi hankalina ya d’an kwanta tunda har na d’aura kwayar idanuna akanta “ata kana son maryama..” sosai mb ina sonta ina mata son da idan babu it acikin rayuwata rayuwata zata kare ne cikin garari da tashin hankali amman na rasa dalilin da yasa na kasa fad’a mata kai tsaye kuma wallahi ina son na fito na fad’a mata amman sai naji zuciyata ta kasa “girman kai da rashin son arainaka ne ya hanaka fad’a mata amman dai ya kamata ka d’aure at least tasan irin mutu war son da kake mata tunda ga dama ta samu ance aure za’a mata”friend do something before everything could have mess up to you .” in sha Allahu i wil try dan ko yanzu nayi mata mgnr ta aureni !”yayi maganar yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa “kai Kai masha Allah mutumina ai an gama magana ,an gama wasan kawai game over sai mu fara shirin shan biki “tsaki ata yaja yana cewa “bata amince ba fa “yayi mgnr muryarsa a sanyaye kamar mai koyon magana” kamar ya bata amince ?” . “am telling you!” yarinyar nan so take sai taga qarshena hankalinta zai kwanta mb ya saki dry mai qarfi yana cigaba da murza stearing “kar dai tayi wuji wuji da adamcy mami ?”ya qarasa maganar yana sake kwashewa da dariya numfashi kawai mr ata ya sauke tare da kamo lip’s dinsa na kasa yana cizawa a hankali “ka bita a hankali da sannu zata amince kasan ganin abun zatayi wani iri kmr shirin drama ne ace mutun kamarka zaka aureta batare da kuna soyayya ba ”yanzu dai mu ajiye wannna maganar in sha allahu komai zai zo da sauki maryama rabonmu ce da izinin Allah.”Allah yasa”ya amsa masa jiki a sanyaye .” “ya kukayi daita batun cigaba da zuwanta aiki “ta amince ko kuwa “uhm ai yarinyar nan akwai d’agawa mutun hankali shiyasa wallahi nake jin bazan iya tunkararta da batu na soyayya ba gara kawai na aureta a aikace zata gane son da nake mata”Kai dan Allah kana ganin yarinya kmr mummuna inji cewar m.b “ya fad’a yana masa dariyar mugunta “Ai kana ganinta wallahi muguwar yar rigima ce ta bugawa a jarida.” “ ai na lura da yadda take girgi zawa iyayenta kai alamun karsu amince” aikuwa zata janyowa kanta sabon tashin hankali domin kuwa bazan barta ba na dinga zuwa kenan Ina d’aga mata hankali har su fahimceni a qarshe su aura min ita kaga shikenan na huta .”mb yasa dariya yana sake dukan stearing motar “wallahi tunda nake ban ta’ba maganin mutun da girman kai da miskilanci mai cutar da kanshi ba kamar kai wai ka fito ka fad’a wa yarinya kana sonta ne abun kunya ko me ?ata ya girgiza masa kai “mb me yasa ka kasa fahimtata ne “ .? “babu wani na kasa fahimtar ka,kawai kace tsoron yarinyar nan kake ji,kai yanzu a tunanin ka akwai halittar da zanji tsoro? ” gata kuwa na gani tsoron maryama kake ji “mb ba tsoro bane akwai dalilai sannan kuma wannnan yarinyar da kake kallo rikitacciyar yarinya ce shiyasa ma ta kasa fahimtata inda na dosa ko da yake har da kuruciya ke damunta ko nace irin matan nan ne da sai an fito an fad’a masu ana son su suke fahimta if not ko acikin kalamaina ya dace ta fahimceni .” “Taya kake son ta fahimceka?”kai ma fa da naka kana da son takurawa rai dayawa tsoro ma zai sa ta kasa gane inda ka dosa da wannan tautauna war suka isa abdullahi estate mb ya sauke ata ya wuce gida.”koda ya shigo parlour’n mami babu kowa dan haka ya haye samansa ya kirata ya sheida mata dawowarsa . bayan sallar Ishai bayan yayi wanka ya sanya Jallabiya brown colour mai gajeren hannu mami ta nufi samansa tare da d’aya daga cikin masu aikinta dake rike da trayn wanda ke d’auke da kayan marmari da hadin salad da qaramin flaks na ruwan zafi abayanta ta same mr ata zaune a parlour’n sa akan kujera hannunsa rike da remut yayi shiru yana kallon tv sai dai hankalinsa baya kan news din daake gabatarwa .har mami ta shigo bai san ta shigo ba mami ta umarci mai aikinta data ajiye trayn ta wuce cike da girmama wa mai aiki taja dan qara min table din glass din dake tsakitar parlour’n ta daura masa akai ta Kama gabanta inda mami ta qaraso inda yake ta girgiza shi sannan ya dawo haiyacinsa .” Muryarta a sanyaye tace “adamcy me kake tunani haka ?”ya soma in ina yana cewa” babu komai ta zauna kusa dashi tana cewa “kace babu komai ?”ya d’age mata girarsa d’aya yana shafa sumar kanshi “ka fita cikin tsananin farinciki amman kalli yadda ka dawo kamar wani mara lafiya tayi mgnr tana kamo hannunsa cikin nashi inda nan take idanuwanshi suka sauka akan yatsun hannunta masu tsananin Kama dana mahaifiyar mryama “ya ka baro maryama fatan tana lafiya?”tana lafiya!”ya fad’a atakaice tayi shiru tana nazarinsa har tsawon minti biyar ta sake cewa “halan da kaje gidansu maryama wani abu tayi maka ?”ya girgiza mata Kai da sauri sannan ahankali yayi qasa da idanunshi ya zubawa yatsunta na qafa ido ya jima yana kallon yatsun kafafun mami da kuma hannunta yana son yayi mata magana amman yana tunanin yadda zata fahimcesa .” yana kallonta ta mike ta soma zuba masa abinci tana magana cikin sanyayye yar murya “adamcy banason kana boye min matsalarka dan baka da wacce tafini kuma na jaka ajikina ne don duk lokacin da zaka shiga damuwa ka sanar min kasacewar nasan baka da wani danuwa namiji da zai maye maka gurbin danuwa da kuma mahaifi” ta qarasa mgnr tana tura masa plet din hadin salad gabansa “wai ma me ya kaika gidansu maryama ne kaje ka sanar mata kana sonta ne ko ya !”tmabayar tazo masa wani iri wai me yasa mahaifiyarsa tasan zahirinsa da badinsa?”mami tasan mamakin maganrta yake tace “nasan zakayi mamaki Jin abinda nace amman karka manta nice na kawowa duniya ,yaakayi maryama taki amincewa ko“?yayi shiru kawai yana kallonta yana jin faduwar gaba mai tsanani aranshi “. “ka fad’a min idan bata amince bane sai na baka shawar yadda zakayi ka shawo kanta cikin sauki ko kuma mu dini zuga muyi gidansu qawwnya tayi maganar cikin tsigar zolaya “bai san sanda murmushin dole ya bayyana Akan fuskashi ba yana cewa “kai sweetheart wallahi kin bari nayi dariyar da ban shirya ba” gyaran murya yayi yace “ba wannan bane wani abu ne ya tsaya min arai har yasa kika ga yanayina haka tace ”meye shi !”?ta tambayesa adaidai lokacin daya fara ci salad tun kafin lokaci ya kure masa sai dai idanunshi na kanta yace “sweetheart yau naga mai irin yatsun qafafunki a gidansu maryama koma nace miki mahaifiyar maryama wallahi yatsunta na hannu dana qafa exactly irin naki ..” mami tayi shiru tana dubansa cike da mamaki sannan tana duban yatsun hannunta yayinda mr ata ya cigaba da cin hadin salad dinsa dake gabansa “kuma kinsan wani abun sweet Herat “?ta girgiza masa Kai “sai kinganta wallahi sai kinyi mamaki yadda yanayinta yake Kama da aunty nu..”tun kafin ya qarasa kiran sunan ringin din wayarsa ya katse masa maganarsa ya d’auki wayar yana duba wanda ya kirasa ,ganin abokin halkal kasuwancinsa ne yasa ya nemi izini daga wajen mami kanta ta gyad’a masa alamun ya d’aga .” Ahankali ya soma magana yana cigaba da cin salad ganin wayar tashi mai tsawo ce yasa mami ta yunkura ta mike ta bar parlour’n .”Mr ata ya jima yana tautaunawa da mutumin har kusan sha d’aya da wani Abu sannan sukai sallama ya tashi da kyar ya shiga bedroom dinsa kai tsaye bothroom ya shiga yayi pest yayi alwala ya fito ya zare Jallabiyar jikinsa ya saura daga shi sai gajeren wondo iya cinya ya qara qarfin ac d’akin yayi addua ya kwanta akan katifa yana lullube rabin jikinsa tare da kallon saman d’akin idanunshi ya saisaita kana ya lumshesu ya fara tunanin ko maryama zata bi umarninsa ko kuwa zata masa taurin kan kin zuwa .” a daddafe yayi weekend dinsa Allah Allah yake Monday tayi .”Ranar monday da wuri ya shirya ya bar gidan dan ko breakfast bai tsaya yayi ba cikin shigar manya kaya yadi ne blue black mai shegen tsaida ,wanda akayiwa dinkin zamani sai dai gaban aljihunsa anyi masa desing da logon din ATA company ,goma daidai a AGC tayi masa sakamakon abu biyu ,abu na farko maryamarsa abu na biyu kuma hira da yan jarida suke so suyi dashi.” ahankali manya ma’akatansa suka dinga shige da fice a office dinsa wasu magana ce mai mahimmanci wasu kuma saka hannunsa suke bukata har zuwa lokacin da 12:00 dot ta buga yan jarida suka qaraso suka yi abinda ya kawosu suka wuce amman babu alamun maryama tazo aiki ya Kira some bayan ta shigo yace “maryama fa !”? ”maryama kuma sir?ya kalleta a d’age yana karta saman table din gabansa “irin kallon da taga yana mata ne yasa da sauri tace “ai ta kwana biyu rabonta da zuwa aiki kamar yadda kasani .” shiru yayi kawai yana sauke numfashi tare da hura hanci cike da ‘bacin rai ya kai hannunsa saman goshinsa yana murzawa ahankali ahankali yana tunanin abinda ya kamata yayi mata a qarshe dai wayarsa ya d’auka ya soma qoqarin neman layinta inda madam some ta juya ta koma bakin aikinta kira biyu yayi mata sannan ta d’aga tare da yin sallama “bai tsaya amsa sallamar datai masa ba yace “maryama kina wasa dani ko ?”tai saurin girgiza masa kai alamun a’a tamkar tana gabansa “Ina ganin baki san waye adam ba shi yasa har kike taka masa doka “shiru tayi tana sauke masa hucin numfashin Wanda dole tasa ya d’an lumshe idanunshi yana cewa “na fuskanci maryam kina son ganin iyakar taurin kaina ko“?”kayi hakuri amman ai na fad’a maka bazan ci..”oh my god wai me na fad’a miki ?”banace lallai kizo yau ba “kayi hakuri sir ni aikin ne gbdy ya fice min arai kar na dawo ayita samun matsala dani “da sauri ya mike tsaye tare da dunkule hannunsa ya naushi iska sannan ya dinga Kai kawo a filin office din inda idanun madam some da hankalinta yake kanshi sosai taga ya shiga damuwa maryama kuwa tana can rike da waya tana zance zuci “dokar daya kamata yayi akan matarsa ko damuwar daya kamata yayi akan matarsa ya tsaya yana yin abinda bai shafesa ba on expecting taji saukar muryarsa “karki ga na damu akanki ki d’auka wani dalili ne amman kisani zuwanki aiki gobe shine kwanciyar hankalinki wallahi muddin kuma kika yarda na tako gidanku zan miki abinda zai miki illa.” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. 47 “karki ga na damu akanki ki d'auka wani dalili ne amman kisani zuwanki aiki gobe shine kwanciyar hankalinki  wallahi muddin kuma kika yarda na tako gidanku zan miki abinda zai miki illa."ta maimaitawa kanta furucinsa tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba from know where dan zuwa yanzu tasan halin mr ata kamar yunwar cikinta bashi da kyau ta kowane fanni kuma duk abinda yace zai aikata zai aikata shi babu wanda ya isa yasashi kuma babu wanda ya isa ya hanashi ,zai iya aikata fiyye da abinda yace zai mata“.to ma akan me ye zai nemi ya dinga takurawa rayuwarta alhalin ita din ba matarsa bace ba kuma kowa nasa bace ?”.ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya batare data sake cewa komai ba.” “maryama….”! ya kira sunanta cikin wata irin kasalalliyar muryarsa mai tsananin kashe sansar jiki da tsuma zuciya wanda yasa taji gabad’aya komai ya tsaya mata cak, yayinda ahankali ahankali tsigar jikinta suka dinga mikewa sai dai daga sunanta daya kira bai qara cewa komai ba yayi shiru ya koma ya zagaye table dinsa ya tsaya ya d’aura hannunsa d’aya,jikinsa yayi mugu mugun sanyi dan ya fara Jin alamun bazata zo ba dan haka ya wani dawo kamar wani abun tausayi muryarta a sanyaye tace “sir ka kira sunana kuma kayi shiru ?”tsaki yaja yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa .”“please sir kayi hakuri “zaki zo goben ko zaki tsaya yi min taurin kai?”wani irin mugun tsoronsa ne taji ya shigeta wanda yasa tai saurin cewa”shikenan naji zanzo!”yana gama jin abinda ta fad’a ya katse kiran tare da lumshe tsumammun idanunshi yana jin wani irin farinciki na shigarsa with an unreadable expression akan fuskarsa.” maryama kam numfashi ta sauke da ajiyar zuciya atare tana sake mamakin qarfin halinsa,mutun kamar wani aljani gabad’aya yana son ya canza mata tsarin rayuwarta da tunaninta koma tace ya canzata completely dan a halin yanzu bata da wani aiki sai fama da tunaninsa ,ahankali ta runtse shayayyun idanunta tana sake tariyo komai nashi most especially yadda yake nanike mata a duk sanda zasu kasance tare wasa wasa dai mr ata so yake lallai sai yayi wa rayuwarta karfa karfa da karan tsaye sai ya dasa mata matsanancin son shi ya ruguza mata rayuwa sannan hankalinsa zai tashi , ta jima zaune tana tunanisa kafin ahankali ta zame ta kwanta a gurin still dai tunaninsa bai bar zuciyarta ya huta ba.” “ maryama me zai hana ki auresa kawai tunda ya amince zai aureki kuma kema alamu sun nuna kin fara jin wani abu akanshi ?”ta yiwa kanta tambayar tana jin wani abu tun daga tsakiyar kanta har zuwa kasan maranta mai kama da shocking din wutan lantarki “maryama matukar kika auri mutun nan wahala zaki sha a hannunsa ki manta dashi kawai ki samu wani ko kuma ki yiwa Oga amar magana ko akwai wanda ya yarda da natsuwarsa kuma wanda bashi da mata ya had’u su aure kamar hakan zai fiye mata zaman lafiya da samun kwanciyar hankali a rayuwarta “yes yes !!gara kiyi hakan dan auren mr ata ba mafuta bane gareki wahala kawai zaki bawa kanta ga matarsa dan dole kin san yana daita ga kuma baud’adden halinsa.”Juyi tayi ta gyara kwanciyar tana tunani da zance zuci tana jin kamar kartaje aikin gobe sai dai zuciyarta na tsananin jin tsoro dan bata san abinda rashin zuwan nata zai haifar ba .” Washegari Da misalin karfe shabiyu saura Mr ata yana tsaye a gaban ma’aikatansa a office dinsu maryama kuma har lokacin bata qaraso ba yayi shiru yana zance zuci sai gata ta shigo a natse bakinta d’auke da sallama cikin shiga ta kamala, sai bayan data shigo office din sannan taga mr ata tsaye .”office din ya d’auki shiru tamkar babu wasu halittu dake numfashi acikinsa duk wad’an da ke zaune acikin office din babu wanda bai juyo ya maida hankalinsa kanta ba sakamakon jin sautin muryarta d’aya byn d’aya take kallonsu kmr yadda suke kallonta kowa na zaune a mazauninsa sai dai bata ga alamun yusura ba .” mr ata kuwa tun da ya d’aura tsumammun idanunshi akanta bai d’auke ba. dan tuni ya fara cire ransa da zuwanta a yau din duba ga lokaci ya fara tafiya dan har ya shaka ya fara jin haushi jira yake biyu ta buga yayi mata diran makiya kallonta ya cigaba da yi koina na jikinta a lullu’be yake tun daga saman qafarta har zuwa kanta da hijab wani irin sanyi ya ratsa shi karon farko yaji asalin shigarta ta baya tayi matuqar burgesa babu abinda ya nuna ajikinta wani zirrr ya dinga ji asansar jikinsa har tsakiyar kanshi kamar ana jona masa shocking ahankali yaji ya fara samu wadatacciyar natsuwa .” ta kalli inda yake tsaye ganin yadda ya zuba mata ido ko kiftawa ba yayi yasa ta bud’e bakinta da kyar tace “sorry sir good morning “.bai amsa mata ba kuma bai d’auke kwayar idanunshi akanta ba ,sai dai irin kallon da yake mata yafi komai d’aga mata hankali “oh Allah ni mryama wannan kuma wani irin kallo ne haka ?”to ko dan ta ‘bata lokaci ne yasa yake kallonta haka ?”ta fad’a a kasan ranta,dan ita wallahi bata son yadda yake kallonta dan wanan kallon nasa kallo ne mai cike da kwarjini da dagulawa mutun lissafi ne .” Ahankali ta juya ta soma taku acikin Office din yayinda mr ata bai daina kallonta ba har ta qarasa inda empty chairs suke ta samu waje tayi wa kanta matsugunni ta had’e hannuwanta waje d’aya tana kallon wani gefe dabam .” a natse ya dawo kusa daita ya tsaya ta d’an saci kallonsa sai kuma ta d’auke shayayyun idanunta da sauri ganin ta bar kallon wanan bangaren da yake ya dawo d’ayan bangaren da ta maida fuskarta ya tsaya ya soma mgn“ guys abinda nake son nace shine nan da sati biyu masu zuwa zamu bar kamfanin nan zamu koma sabon kamfani wanda acan zamu cigaba da aiwatar da ayyukan creation dinmu” ahankali ya cigaba da yi masu bayanin irin cigaba da yake son su kawowa kamfani kuma har zuwa wannan lokacin da yake masu bayani bai fad’a masu inda zasu koma da aikin ba kuma duk yawo su babu wanda yayi qoqarin tambayarsa inda zasu koma din yadda sukai shiru haka mryama tayi tare da tsura masa idanun tana kallon sa tana nazarinsa har sanda ya dasa aya ya qara da cewa “ ina fatan kun fahimceni “. “yes sir !” suka had’a baki wajen fad’ar haka still babu wanda yayi tunanin tambayesa wanda maryama bata raba dayan biyu tsoro ne “. “sir mai yasa zamu bar nan din ?kawai ta tsinci bakinta da cewa haka ,shiru yayi mata batare da yace mata uffan ba “naga nan din kamar ..” “keep queit…”ya katseta ta hanyar fad’ar haka yana hura hanci shiru tayi kamar yadda ya bukata yana hukuntata da kwayar idanunshi “maryama what’s this nonsense?”what’s every time if am talking you most disobey me “? nasan kinsan bana son haka but why ?am sorry sir! but nayi tambayar ne saboda musan..” ”maryama ki min shiru banason ki sake cewa komai” tace “okay sir “.! ta fad’a sai dai tayi kasa da kanta muryarta can kasan makoshi tace “ko me yasa zai daddakemu daga nan ya maidamu wani waje kamar wasu tsuntsaye ?”me kike ce ?ya tambayeta da sauri ta d’ago kanta gabanta na fad’uwa ta zuba masa shayayyun idanunta tare da sanya kwayar idanunta cikin nashi “ba kallona nace Kiyi ba what did you say ?”bance komai ba sir, kawai dai kunnenuwanka ne suka ji kamar nace wani abu.” “Maryama nasan kince wani abu” tai shiru kawai” ina jinki! “nifa babu abinda nace kawai dan dai kana jin haushina ne yasa kunnuwanka suka jiyo maka kamar nace wani abu “keep quiet bansan me yasa kika rainani over ba ,kisani na d’auki aikina da mahimmanci ban d’aukesa shirme ba sannan idan kinga zaki bimu fine idan kuma zaki cigaba da zama anan gud ya rage naki.” dumm taji gabanta ya fad’i “daman yace tazo aiki ne dan kawai ya samu damar wulakantata kome ?”tayi mugun zuba masa ido tana dubansa ya juya a natse ya fuskanci ma’akatan sa “guys ina fatan zakuyi aiki dani kuma zaku bini duk inda na bukata?”.sure sir okay back to work ”yana gama fad’ar haka ya wuce ya fita ko kallon inda take bai yi ba dan har lokacin haushinta yake ji kamar yadda ta fahimta Itama ko kallonsa batai ba sai dai abinda yayi mata ya dameta matuka idan tai bleming kanta akan saka bakinta cikin maganarsa ko zuwanta aiki sai kuma ta dawo ta bashi laifi wulakancin da yayi mata .” Jiki a sanyaye ta bude littafi tana duba zane tana zance zuci “ya ma bari mutun yayi magana yaji me mutun zai ce amman yaki ya hau mutun da matsefa ,masefaffe kawai abinda ya kamata yace min me nake qoqarin cewa .?”Ko me yasa zai daddakemu daga nan zuwa wani guri da alamun inda zai maidasu din akwai nisa sosai may be shiyasa yayi masu kyautar mota amman ita ya hanata ko ita uwar wa ta kashe masa da zai bawa kowa ya hanata ?”tayi maganar tana jan tsaki a fili ita dai gasky zata samesa taji inda zasu koma matuqar akwai nisa daga unguwarsu bazataje ba ,gara ta hakura da aikin gabad’aya ta huta tunda daman akwai sharad’i akanta.” ahankali ta soma qoqarin mikewa tsaye tana gyara zaman hijab dinta sai ga madam some ta shigo “yauwa maryama latest desing na royal palace zaki zana “okay ma ,zuwa yaushe ake bukata ?”eh to ko zuwa gobe da safe haka “okay ma zanyi qoqari in sha allahu .” Madam some ta juya ta fita ta shiga wani office din ita kuma ta nufi office din mr ata bata tsaya neman izini ba ta fad’a kanshi na sunkuye yana duba wani file din zane sai dai nan take ya fahimci Itace ta shigo masa office babu neman izini,a natse ta qaraso ta tsaya a gabansa tare da goya hannuwanta duka abaya tace “sir !”ya d’ago kanshi ya had’e hannuwansa waje d’aya ya dafe ha’barsa tare da zuba mata ido .”amm daman nazo ne nasan inda zamu koma aiki idan wajen yayi min zan biku .” “Idan kuma wajen bai miki ba fa ?”zan ajiye aikin gabad’aya”.ta bashi amsa kai tsaye batare da wani shayi ko ‘bata lokacin ba “okay lekki zamu koma”. “lekki!?ta furta a fili tana d’an ware idanunta ya gyad’a mata kai yana lumshe mata ido “ammm gaskiya Ina ganin zan ajiye aiki dan …”sai kuma tayi shiru ta kasa cigaba da magana “uhm Ina jikin dan me ?”dan na samu wanda zan aura mgnarta ta daki kunnuwansa ta wuce har cikin zuciyarsa tamkar ta soka masa mashi haka yaji maganartata a kahon zuciyarsa “yayi shiru kawai yana kallonta wanda kallon nasa yasa ta sunkuyar da kanta kasa dan bata son wannan kallon nasa mai firgitarwa .” ahankali ya motsa lip’s dinsa yace “daga yaushe zuwa yau she ne har kika samu wanda zaki aura ?yayi mata tambayar kamar zai yi kuka ta d’ago kanta a natse har lokacin ita yake kallo fuskarsa a had’e “daga sunday wani d’an uwa zan aura”ta fad’a masa tana son tabbatar da abinda yake boye wa aransa,ya lamgwabar da kai gefe kamar abun tausayi “me yasa ni bazaki aure ne ba ?”yayi mgnr acikin ransa yana jin wani irin tuttukin bakinciki mara misaltuwa ahankali ya sauke hannunsa ya mike tsaye ya dawo inda take tsaye ya tsaya a gabanta yana lissafin abinda zai yi kamar bazai yi magana ba sai kuma ya motsa lip’s dinsa “ni me yasa bazaki aure ni ba sai wani dabam “.? “Saboda baka sona!”. “Saboda bana sonki ?” yes of course baka sona shi kuma yana sona kai kuma kace taimakona zakayi kaga gara na auri mai sona ba mai taimkona ba ,dan Kai daman kafi qarfin aurena bare km tun kafin aje koina ka fara da taimakona zakayi “naji but shi da yace yana sonki ke kuma kinji aranki kina son shi ko kawai zaki auresa ne dan kina son kiyi aure?” ta gyad’a masa kai tana cewa “eh to bawai ina son shi bane amman zan auresa dan naji ya d’an kwanta min arai nan take moond dinsa ya sake canzawa ya shiga kai kawo a filin office din .”Sosai tai mamaki yadda ya shiga damuwa “kar dai da gaske mr ata sonta yake kamar yadda ta fara tunani kamar yasan tunanin da take kawai taga ya dawo gabanta daf daita ya tsaya yasa hannuwansa ya rike kafad’unta yace “karki ga na shiga wani hali kiyi tunanin Ina yin shishigi ne acikin rayuwarki ,jikina ya bani baki son auren nan kuma banason ki auri wanda baki so kasancewar akwai illa saboda ni nan hakan ta faru dani kuma babu abinda auren ya haifar sai zallar damuwa ki manta da wannan ni ki aureni “ Tayi shiru tana tunani wannan Iko nashi “gaskiya ni dai gara na auresa zai fiyye min kwanciyar hankali akan na aureka shi mutun ne mai sauki hali mai kyakkwan muamula da mutane mutun ne mara girman kai da sanin kimar mutane mutun ne mai…”ai kafin ta qarasa mganrta sai Jin saukar mari tayi akan kuncinta sosai ta firgita ta dafe kuncinta ta tsura masa ido shima ita yake kallo ranshi a matukar’bace hawaye ya zubo mata akan fuska yace “kina hauka ne ko kuma kin fara shaye shaye ne ?”a gabana kike yabon wani katon banza har kike kuranta shi ?bayan ya gama maganar sai kuma yayi shiru ya juya mata baya yana fesar da iska yana duban hannunsa da ya mareta dashi “oh my god why adam ?”me yasa ka mareta?”yana cikin wannan halin yaji motsin takalmanta alamun zata bar office din juyowa yayi da sauri ya rungumeta tsam tsam ajikinsa gabansa na fad’uwa nan take jikinta ya d’auki kyarma amman ta kasa kwacewa yadda yake ji ajikinsa haka take ji ajikinta kamar an jona mata wutar lantarki cikin sanyi murya yake magana “ki fahimceni maryama banason ki aure wani ,ba wai Ina nufin karki yi aure bane a’a banason ki auri wanda bakya so ne .” Wani haushi da bakinciki ya dinga shigarta yana mamaye ilahirin jikinta domin alokacin tayi tunanin zai ce mata shi yana sonta ne dan tafi son ya furta mata cewar yana sonta ba wai ta auresa batare da tasan matsa yinta ba kuma tayi Imani idan ta auresa a haka duk ranar data bata masa rai kai tsaye zai wulaqantata .wani haushi ya sake kamata sbd bai ce yana sonta ba ya wani rungumeta yana faman sauke ajiyar zuciya tamkar jinjirin daya kwana uku batare daya sha nono ba tana fama da radadin marin da yayi mata da rashin furta mata yana sonta bare ta samu damar aurensa ,ya wani rungumeta yana mata maganar banzar ko ina ruwan shi da zata auri wanda bata so oho ?” ahankali ta soma mutsu mutsun kwacewa ya juyo daita suka fuskanci juna ya sake matseta yayi mata kyakkywan riko yana cewa“haba maryama me yasa kike jin cewar zaki iya auren wani ki bar ni “zan fi samun natsuwa da kwanciyar hankali ta bashi amsa da haka tana sheshekar kuka “bazaki samu ba maryama bazaki iya rayuwa da wani ba ke har yanzu baki fara Jin alamun cewar kina son adam ba ?”wannan kam gakiya ne ta fara Jin son shi har ma tana jin cewar bazata iya kwanaki dayawa batare datayi magana dashi ba domin duk yadda yake mata kallon tana son shi ashe abun da gaske ne lallai zuciyarta ta tafka mata babban kuskure domin dai son shine kuskure na farko da zatayi arayuwarta.” “Ya zareta ajikinsa ya riko hannunta cikin nashi yana murzawa ahankali yace “maryama me yasa bakya tausayawa kanki ?”tayi saurin zare hannunta daga nashi tana yarfarwa kamar wanda wuta ta kona saboda wani blood rush da taji ya taso mata daga hannunsa zuwa nata cikin second d’aya ya zagaye duk ilahirin jikinta cikin tsarke war murya tace “me ya sameni da zanji tausayin kaina?”sannan dan nace zan auri wani ne yasa ka mareni ?”ya lumshe mata idanunshi ya bud’e yana kallon yadda take yarfe hannunta tace to “nasan kana da komai da duk wata mace zata so aurenka amman ni maryama bazan aurenka kuma kome zakayi gara na auri wani akan dai na auri mutun irinka “ bai san sanda dariya ya subuce masa ba, ..ya mugun tsareta da ido sannan yace “kamar zaki iya!” ta d’an tsaya tana kallonsa Tana assessing maganarsa yana kallonta with a broad smile akan fuskashi ta d’auke kanta tana lissafi “kamar fa ya gane ta fara son shi idan kuma bai gane ba tabbas cigaba da tsuyuwarta a wajen zai iya tona asirin zuciyarta bugu da qari ga tsayuwa na neman gagararta dan haka ta juya ahankali zata bar masa offie din taji ya riko tsintsiyar hannunta tare da fixgota zuwa jikinsa ya rungumeta yana jin wata irin tsantsar soyayyarta na ratsashi “ “Ina zaki ?”gida zan wuce !”kuma in sha Allahu daga yau bazan sake ta kowa inda kake ba dan baka you’re so wicked shiru yayi yana shafata kafin ahankali ya cigaba da mgn “gobe ne fa asirin wanda ya fitar da hadad’dun hotunamu zai tono ko bakya son kisan ko waye ?”ya fad’a tare da sausauta rikon da yayi mata zuciyarta na matukar zafi ta tsura masa ido tare da alamun son ya mata qarin bayani ajiyar zuciya ya sauke nan ya kwashe yadda akayi bincike komai ya fad’a mata “waye wanda ya fitar da hotunan?”zaki sani a gobe ta sauke numfashi tace “to sakar min jikina kuma dan Allah wannan yazamo karo na qarshe da zaka kai hannuka jikina “ba jikinki ba hatta komai naki nawa ne kuma ke baki isa ki hanani ta’ba wa ba “ni kam wannan abu ya fara damuna idan kana sona ne ka fito ka fad’a min tai mgnr tana harararsa “baza’a fada ba !ya qarasa maganar ahankali yana had’e fuskarsu waje yana qoqarin kamo lip’s dinta, tayi saurin kawar da fuskarsa gefe tana cewa “bana so abinda kake min kana sa Ina cin raina dayawa Ina jin nadamar aiki a kamfanin AGC wallahi if Ina son naga wanda ya d’auke mu hoto da har abada bazaka sake sanyani acikin idanunka ba ga ta’ba min jiki da kake yi ga rashin so ga mari.” sarai ya fahimci abu biyu din nan sun fi bata mata rai ba wai ta’ba mata jiki ba ,rashin bai furta mata yana sonta ba da kuma marin da yayi mata yayi kasa da muryarsa sosai “kina son na furta miki kalmar so ne kafin ki amince ki aureni ?”tayi shiru tana kallonsa ,ya sauke mata numfashinsa a fuska ya cigaba da magana “ko kuwa kina son na baki hakurin marin da na miki ne ?wad’an nan maganganun d’aya fad’a mata ba iya cikin kwakwaluwarta da zuciyarta suka tsaya ba har ilahirin jikinta take jin tafiyarsu zata so ya aikata abu biyu din nan ,furta mata yana sonta da kuma bata hakuri “naga alamun kina bukatar hakan sai dai kuma bazan yi ko d’aya aciki ba idan zaki aureni a yadda nace fine idan bazakiyi na leave my office “ ya fad’a yana sakar mata jiki ya zagayeta ya nufi wajen zamansa.” Idan ta fahimcesa so yake ya nuna mata qarfin Iko bayn yayi nasarar tursasa zuciyarta da gangar jikinta sun fara jin wani abu akan shi ,ya fara koyar daita soyayyarsa ,to ko dai zata amincewa aurensa ne kamr yadda ya bukata ?kai Ina bazata iya wannan kasadar ba domin auren irinsa babu abinda mutun zai tsinta aciki sai zallar damuwa ta kasa motsa gangar jikinta tana shawara da zuciyarta bata jin zata sake d’aukar dogon lokaci tana aiki dashi yana zaune zai ji ta auri wani irin kallon da take masa ya fahimci kallon mugu azzalamu take masa haka nan yaji babu dadi aransa jiki a sanyaye ta juya ta fice daga office din tana jin tarin damuwa bayanta yabi da kallo yana hura hanci tare da lumshe idanunshi bayan wasu mintuna talatin da fitartata daga office dinsa ya hango fitowarta tana goge idanuta ta nufi hanyar sauka qasa aranshi yace sarkin yan kuka ranshi bai masa dadi ba yaji kamar ya tashi ya bita ya dawo daita sai kuma yaga gara kawai ya barta wuce .” Tunda maryama ta koma gida ta rasa meke mata dadi ,ka kasa sakewa da zarar ta tuno kamaninsa sai gabanta ya yanke ya fad’i “ya ilahi kanta ta sunkuyar kan daks din daikinta tana addua acikin zuciyarta dan ta rasa me yake mata dadi ,Ina ma batasan shi ba ,Ina ma aiki bai had’ata dashi ba haka dai tayita tunani tana addua kar Allah yasa son shi yayi tasiri a zuciyarta, da adduar Allah ya cire mata tunaninsa cikin zuciyarta suku suku ta qarasa wuni umma ta lura da yanayinta amman ta share ta dan kota tambayeta tasan zatace mata babu komai qarfe takwas da wasu mintuna na dare tana kwance akan katifarta taji shigowar sako wayarta nan take ta soma qoqarin dubawa taga sakon daga mr ata ne da sauri ta shiga ta soma dubawa .” “Slm how are you doing ?I just want to apologize for what happened today I’m sorry for today I’m not a wicked man has you think and I’m not a bad person I’m so sorry I’m not intention to hurt you please kizo gobe koda shine zai zamo zuwanki na qarshe .” Wani irin sanyayyen ajiyar zuciya ta sauke tana sake karanta sakon tana jin wani sanyi na ratsa ilahirin jikinta sai dai tayi shiru tana tunanin amsar da zata tura masa ta d’auki sama da wasu mintuna talatin a qarshe ta tura masa “is okay “Tana gama tura masa ya kirata har missed call hudu bata d’aga ba dan bata son ya sake dasa mata abinda zai dameta wanda take ji ma akanshi zatayi iyakar qoqarin ta ta raba kanta dashi bazata ta’ba yarda sonshi tayi tasiri ba .” ***** Washegari Wanda ya kama ranar laraba da kusan jiya maryama tazo aiki tana zaune tana aikin zane tana daddaga littafai tana dubawa sai ga yusura ta shigo ta qaraso kusa daita ta tsaya tana cewa maryama ina son muyi wata magana dake dan nayi tunanin nazo gida na sameki amman kunyar haka yasa na kasa zuwa maryama ta bar abinda take tare da mikewa tsaye tana fuskartata ina jinki yusura “dan Allah Kiyi hakuri” hakuri kuma wani hakuri ai tunda mr ata yace kubani hakuri km kin bani hakuri komai ya wuce araina ,nasani ina sake baki hakuri ne saboda ban kyauta ba domin idan kowa yayi zarginki ni bai kamata ba kasamcewar tare muka taso ki yafe min karki tsaneni dan Allah “kai haba yusura wallahi babu komai nasan qauna ce tasa haka duk mai sonka shine zai ga kayi wani abun batancin ya nuna damuwarsa wallahi babu komai komai ya wuce ni dake qawaye ne kuma wannan matsalar bazata rabamu ba ,”haka ne maryama ta fad’a tana rungumota jikinta ta sausata rungumar datai mata tana cewa amman idan bazaki damu ba mai yasa kukayi wannan hotunan?” mukayi ko akayi mana?” to waye wanda ya iya munafurci haka ?”wallahi yusura ban sani ba kuma har yanzu nan da nake tsaye a gabanki ina wannan tunanin amman mr ata jiya ya tabbatar min an gama bincike” nifa tunanin yan gidanku dan wallahi idan gidanku suka gani akwai damuwa gara duk ma’aikatan kowa yasani akan mutanen gidanku .” “ai tunin an wuce gurin dan sun gani shine ma dalilin rashin zuwana aiki kwana biyu sai da mr ata da wani abokinsa kukaje gida suka bada hakuri sukai masu bayani dalilin da yasa hakan ta faru yanzu dai komai ya wuce yanzu haka ban jima da fitowa daga office dinsa ba kuma yace zuwa anjima za’a kar’bi wayar kowa dake office din nan ,duk maganar da maryama take acikin kunnen sultana tayisa daga office dinsa ya hango maryama tana magana da yusura abayansu kuma sultana ce tsaye tana sauraronsu tana zance zuci “ina ai bazan bari ya duba wyata ba kafin ma ya duba na goge komai , sosai yake kallonsu ta cikin glass sai dai idanunshi kyam akan sultana yake yana nazarinta yana kallonta ta juya da sauri yayinda shi kuma ya cigaba da juyi akan kujera kai tsaye wani office dabam sultana ta shiga ta fad’a bayi jikinta na rawa ta shiga photos dinta tana cikin neman hotunan taji ya fixge wayar a hannunta yana cewa “me kikeyi anan ? Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. 48 saurin d’auke numfashi sultana tayi tana dubansa fuskarta da bayyananen tsoro tace “uhmm amm babu komai kawai ina son goge wasu tsofafin hotuna ne acikin wayata “tsuma mmun idanunshi ya zuba mata yana mata wani irin wulakantaccen kallo mai razanarwa”lallai ma yarinyar nan tana da matuqar rainin hankali kenan har yanzu bata ma san waye shi ba ?“tsofaffin hotunanki zaki goge ?”ya fad’a yana kallon wayarta dake rike a hannunsa“eh tsofafin hotuna nake son na goge dan wayar tana hanging da alamun hotuna ne suka masa yawa.“ “kin tabbatar?”tayi saurin gyad’a masa kai alamun “eh!”jikinta na wani irin shaking alamun rashin gasky tana jin kamar ta fixge wayar daga hannunsa sai dai babu dama aikata hakan dan ko giyar meye akanta bata isa ba,bama zata fara gwadawa ba “. “maryama !” Ya kira sunanta tare da lasar lip’s dinsa na qasa “yes sir !”ta amsa masa cike da girmamawa tana kallonsa” ungo wayar nan ki duba min hotunan dake cikin har recently deleted ”yayi taku biyu ya qaraso inda maryama take tsaye ya mika mata wayar .”maryama tasa hannunta ta amsa ta shiga daddanawa tana dubawa ,shi kuma yayi shiru tsaye yana kallon sultana wacce hankalinta yayi matukar tashi fiyye da tunanin mai karatu”. muryar maryama na rawa tace “ga..”gasu nan sir! “ga hotunanmu nan acikin wayar sultana wanda ke nuna alamun da wannan wayar aka fara d’aukarmu “nan take gaban sultana ya bada wani irin dum jikinta ya cigaba da kyarmar da yake mr ata ya kar’bi wayar a hannun maryama yana duba wa” ai nasani nasan itace.” maryama ta d’ago kanta da sauri ta kallesa “na dade da sanin itace nayi haka ne kawai dan na kamata da hujja “.yayi maganar yana dawo wa kusa da sultana ya tsaya ji kake tass tass!! ya d’auketa da wasu gigitattun mari har biyu ajere wanda yayi sanadiyyar da numfashin maryama ya tsayawa cak, ya daina bugawa tare da dafe kuncinta tamkar itace ta sha marin dan tasan zafin marinsa yaso qara mata wani marin sai dai ganin maryama na shirin fad’uwa ne ya rikota cikin zafin nama ya makaleta da jikinsa hankalin maryama yayi mugun tashi ta kwanta lamo ajikinsa tana kyarma numfashi ya fesar ta hancinsa sannan ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta yana mata magana .” halin da sultana ta shiga kafin ta dawo haiyacinta kuwa Allah ne kad’ai masani , ta wani zuba masu ido ganin yadda yanayin adamcy ya canza duk ya wani susuce akanta yana shafa kanta zuwa bayanta kamar wata jinjira yayinda bakinta yake motsawa ahankali ahankali “kayi hakuri karka sake marinta “tayi magan cikin tsananin tashin hankali ,bakinciki ne ya tokare ma sultana kahon zuciya wanda yasa hawaye ya fara zuba daga idanunta tunda take arayuwarta ba’a ta’ba tozartata irin na yau ba“mari kuma agaban maryama?mr ata ya maida kallonsa ga sultana yana hura hanci “this is your last warning sultan if I ever seen you do something like this wallahi zan kasheki da hanuna dan babu wanda zai min irin wannan tozarcin na kyalesa.” “Kuma karki d’auka dangantakar dake tsakaninmu na duba”no ban duba wannnan halakar ba, kuma daman Kinsan bazan ta’ba duba wannan danganta kar ba, abinda na duba ke ma’aikaciya ce acikin wannan kamfanin kuma dokar ma’aikata shine idan an kama mutun da laifi za’a fara bashi warning tare da dakatarwa “. yana gama fad’ar haka ya mika mata wayar ya tsaida idanushi akan maryama wacce ke kwance ajikinsa ya sake kai bakinsa daidai saitin kunnenta“malama ai sai ki tashi ko dan kin lafe.” ya fad’a tare da qoqarin d’agota daga yadda ta kwanta ajikinsa da sauri ta qarasa barin jikinsa ta koma gefe guda ta tsaya tana cewa “ I’m very sorry sir bansan ya’akayi na kwanta ajikinka ba .”sultana kuwa ranta a matukar ‘bace take kallonta batasan adadin tsanar da takewa maryama ba ita dai tasan tsanace irin wacce take jin zata iya rabata da duniyar gabad’aya.” “Ya adam you slapped me in front of this useless girl “?zaki ‘bace anan ne ko sai na qara miki nonsense kawai and kuma na dakatar dake zuwa aiki karki kuskura na d’aura kwayar idanuna akanki da sunan kinzo “ maryama muje ya tasa maryama gaba suka fice daga office din suka bar sultana tsaye cikin quna rai da ‘bacin rai .”kai tsaye office dinsa ya shige inda maryama take biye dashi abaya ya zauna a mazauninsa tare da tsura mata ido yana kallonta”.muryarta a sanyaye tace “na gode sosai sir duk da nasan kai din mutun ne da baka son ana yawon maka godiya akan abu amman dai dole zan gode maka thank you so much mr ATA ban cin kai ni nasan bazan ta’ba gano wannan gaskiyar ba a karo na biyu ka sake zama silar yaye duk wata damuwata” .” Tunda ta soma magana ya tsurawa bakinta ido yana kallo yana Jin kamar ya Kai bakinsa ya tsosa ,sai dai har tai shiru na second goma bai iya aikata komai ba ta cigaba da magana “dan Allah sir kayi hakuri da sultana ka barta ta cigaba da zuwa aikinta dan ni na yafe mata coz I think she’ll not do it again in sha allahu .”haushi yaji har cikin zuciyarsa ”.bai sanda yayi magana a harzuke ba“Idan ke sha sha ce ni bashi bane idan ke sallamamiyar zuciya gareki ni ba itace dani ba nasan me nakeyi kuma nasan ciwon abinda aka min okay “.duk naji abinda kace amman kayi hakuri dan Allah dogon tsaki taja yana watsa mata harara yace “kin wani damu kanki ita datai laifi kinji ta bud’e baki ta bada hakuri !?“ya tambayeta yana sake jan tsaki “idan ta baka hakuri zaka hakura ?dan nasan dai dole zata ..”! ”shiiiiiii !” Yayi mata alamar tayi masa shiru nan take tayi tsit ta shiga taitayinta tun kafin itama ta samu nata marin sai daya numfasa kana yace “idan kina da abunyi je kiyi dan ni bani da lokacin ‘bata wa akan wannan nonsense girl din” ya fad’a tare da mikewa tsaye ya shige d’akin dake cikin Office dinsa .” ahankali tabi bayansa da kallo dole bata yadda ta iya ta fito anan suka ci karo da madam some ta qarasa kusa daita tana gaisheta tare da fad’a mata an gano wanda ya d’aukesu hoto sai dai bata fad’a mata ko wacece ba “kai marayama amamn gaskiya naji dadi sosai da’aka gano ko waye ,wallahi mr ata yayi min qoqari sosai banida abinda zance masa dan allah ki tayani masa godiya” ai ke din tabance a zuciyarsa sau nawa zan fad’a miki matsyainki a wajensa ?mutane nawa ne sukai aiki dashi amman ban ta’ba ganin wacce ya damu da damuwarta ba kamarki wanda hakan ke nuna alamun yana matukar sonki ne “haka dai kike fad’a amamn ni walalhi bazan ta’ba yarda ba, dan maganarki ma mamaki take bani ta yaya hakan ma zai kasance gara ma idan kince tausayina yake ji zan fi yarda da hakan amman batu na maganar so kam babu alamunsa saboda shi kulkum yayi min wani taimako cewa yake akan baya son ya samu matsala ne da aikinsa sai dai ban ta’ba jin ya burgeni ba kamar yau dan ya kwantar min da hanakali sosai .” “da fari yasa naji zan iya cigaba da rayuwata ko babu kowa ,yasa na daina kwana ina kuka akan damuwa .” “ke dai kinyi sa’a ko babu so kinsamu matsayin kulawa a wajensa wannan ma kawai abun godiya ne bare kuma mu musan akwai so wanda kema kinsan da zaman haka mryama tayi murmushi ta juya tana cewa “a’a ni dai gaskiya bansan da zaman komai ba tana daf da shigewa office dinsu madam some ta biyota “maryama waye ya d’auke hotunan?.”maryama tai shiru na second goma sannan tace “gaskiya ban so na fad’a ko waye ba dan duk wanda ya rufa wani danuwansa asiri ,to fa asirin kansa ya rufa kawai Abar magana kamar zai fi “okay shikenan amman jikina ya bani kamar sultana ce amman Allah ya Kyauta ta fad’a tare da juyawa ta koma mazauninta .” Mr ata na zaune yana amsa waya sultana ta shigo Office din kamar wacce aka jeho kai tsaye ta soma magana cikin wata irin murya mai karfi wanda yasa mr ata yace “excuse me just give me fiver second, disconecting din kiran yayi tare da had’e hannuwansa waje d’aya ya rike ha’barsa dashi tare da zubawa sarautar Allah ido “ban san me na kashe maka ba arayuwar nan “baka san abinda kayi a yau din nan ba sake qara min tsanar maryama kawai kayi a zuciyata .” “amman kasani zan baka mamaki kuma lallai kasa hankalinka da kyau akanta duk abinda zai faru ,dan duk abinda ya samu maryama kasani kai ne sila ,kuma ka sawa ranka nice nan sultana na aikata ,wallahi wallahi maryama ce zata d’auki zazzafan hukuncin abinda kayi min .” jin ta ambaci sunan maryama ce zata d’auki hukunci yaji gabansa yayi mummunar fad’uwa a sukwane ya mike tsaye yana taku yana mata wani mugun kallo mai tarwatsa zuciya kafin a natse ya motsa lip’s dinsa “look sultan bazan ce karki yi duk abinda kike so ba ,kiyi komai kike so but kisani ni ne na wulakantaki idan abinda nayi miki wulaqanci ne ba maryama ba why not ni kiyi facing dina ni da nayi miki hukunci “. “okay saboda kinsan ni ba abokin karawarki bane shine zaki huce akan maryama we’ll go and head dan girman Allah karki fasa ki tabbatar kinyi abinda kike son kiyi karki fasa amman kasani duk abinda kike ji dashi nafiki iyashi ya fad’a a tsawace yana nuna mata kofar fita da yatsan hannunsa “leave my office.””” da sauri ta juya ta nufi kofar fita tana wani irin haki ,kamar wata zautacciyar mahaukaciya ta sauka zuwa qasa ta nufi inda motarta take da kyar ta lalaba ta shiga motarta ta zauna ta kifa kanta akan sitiyarin mota wani irin kuka ne ya kufce mata ba dan taso ba , tayita kuka sosai dan haka ne kawai zai iya sanyaya mata zuciyarta sai datai kukan mai isarta ba mai rarrashinta tukun tayi shiru taja motarta ta wuce gida sai dai aranta ta kudurta duk runtse duk wuya sai taga bayan maryama sai tayi mata abinda har ta mutu bazata manta daita arayuwarta ba .”tana isa gida ta zayyanewa aunty abida komai daya faru a Office jin abinda tace ta fadawa ata yasa gabanta yayi wani irin mummunar fad’uwa hankalinta ya tashi sosai tace “kinga babu kyau ire item wad’an nan maganganun wani Abu yaje ya sameta ace kece maganganunki sunyi tsauri dayawa me yasa baki kirani ba ?ko me yasa bayan yaga hotunan a wayarki baki dawo gida ba ?.” kinga irin taurin kanki tunda kika tura wa wad’an da kike bukatar suga hotunan nace ki goge kika ki ban san meye amfanin zamansa a wayar ki ba gashi kin ruguza komai dan damar data rage mana kinsa ta subuce mana tayi shiru tana jan tsaki tare da neman mafuta dan dole su samo mafuta kafin komai ya rincabe masu mikewa tayi tsaye ta shiga Kai kawo acikin parlour’n tana Neman mafuta can ya tsaya cak tace “dole ki bashi hakuri .”wa kenan zan bawa hakuri ?”adam zaki bawa hakuri “I can’t aunty duk wannan wulakacin da yayi min kuma na bashi hakuri ?”mari har biyu fa yayi a gaban wannan tsinanniyar yarinyar wallahi idan ban kashe yarinyar nan ba hankalina bazai ta’ba kwanta wa ba..”Kinga sultana dole fa yanzu ki ajiye komai ki nemi adam ki bashi hakuri dan nasan halinsa mahaukaci ne na bugawa a jarida zai iya sakawa ‘batar dake kuma babu abinda za’ayi .” Sultana tayi shiru tana dubanta tana mamaki “kinyi shiru kina kallonta sanin halinsa ne danayi dan ga hindu nan ta isheni misali tunda aka ne metà aka rasa da kyar uwarsa tasa ya fad’i gaskyr inda take kuma duk da haka baa bada belinta ba ana kan bincike akanta dan haka ki kirasa ki bashi hakuri tun wuri ki kuma janye kalamanki kar wani abu yaje ya samu yarinyar yace kece kinga kin sakamu cikin damuwa .” Bana tunanin aikata hakan ,bana tunanin zan iya bashi hakuri “ni dai ki tabbatar anjima idan ya dawo kije ki bashi hakuri idan ba haka duk abinda yabiyo baya babu hannuna”ban gane hausar babu hannunki ba ?ai kece kuwa mai hannu dumu dumu aciki ma kuwa dan Ina zaman zamana kika janyoni cikin matseefar da bansan ranar fitata acikinsa ba “sultana daga abun arziki ?ina arzikin yake ?tunda nazo wani kwanciyar hankali na samu ?”kullum daga wannan matsalar sai wannan I can’t take any more kuma zance naje na bashi hakuri bazanje na bashi hakuri komai ba bare na janye wata magana da nayi duk abinda zai faru ya faru am ready to die “ta fad’a da qarfi har sai da gidan ya amsa sannan ta fashe da kuka .” Ganin ta fita haiyacinta yasa aunty abida ta rungumeta zuww jikinta tana rarrashinta “kiyi hakuri sultana Nima bansan abun zai zama haka ba, nayi tunanin zai amince da aurenki cikin sauki , amman kiyi hakuri “aunty Ina tsananin son ya adam akan na rasashi wallahi gara na mutu “subhanallah!”ki daina fad’ar haka bama zaki mutu ba muryarta da sheshekar kuka tace “to kiyi wani abu ko kiyi abinda zaki cire min son shi ko kuma kiyi abinda zai aureni “ki kwantar da hankalinki sultana muddin Ina raye zaki auresa ko ya aureki da girma da arziki ko kuma ya aureki da tsiya amman wannna auren babu fashi sultana sai kin auresa wani irin naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana sake rungume yaruwarta ajiki aunty abida tai shiru kwakwaluwarta na tunanin abun yi .” Wunin ranar cikin farinciki maryama tayi sa cike da farinciki ta koma gida tana shiga bangaren umma ta shige tana cewa” umma nah na dawo ta fad’a tare da zama a kusa da umma ta ajiye jakarta “sannu da zuwa ya aiki”?” wayyo allah umma na gaji sosai kaina ciwo yake amman kuma alamun sun nuna kina cikin farinciki ?” “sosai kuwa ammn wallahi kaina ciwo yake bari naje na kawo miki magani ki sha umma ta mike ta shige dakin bata jima ba ta fito rike da magani “ungo ki sha zaki ji daidai ta kai maganin bakinta saurin runtse idanunta tayi dan ta tsani shan magani umma ta dafa bayanata tana shafawa da kyar ta amince ta sha “sannu kinji !”yauwa bari naje na kawo miki abinci umma me kika dafa ne mutuminki na dafa” shinkafa !? sosai kuwa shinkafa da miyar dayen kifi nayi “wow umma wallahi naji dadi sosai amman bari nayi fresh up nayi sallah ta mike ta shige d’akinta bayan ta gama komai ta fito adaidai lokacin da tuni umma ta kawo mata abincin ta d’aura akan qaramin table tana zaune tana jiran fitowarta.” ahankali ta zauna kusa da umma ta soma cin abinci suna hira da umma “amm ummah ina son na tambayeki wani abu ?”ina jinki misali mutun ne yake da zafin rai sosai sai dai yana da kulawa da duk wani damuwarka, idan kana cikin damuwa shima yana tsintar kanshi ciki kuma bai ta’ba cewa yana sonka ba hassalima idan magana zata had’aku dashi maganr kaje kayi aure yake maka , amaman mutanen dake tare daku sai suna masa kallon yana sonka ne kuma umma kinsan wani abu, shi dai wannan mutumin ya dawo daga baya yace a auresa batare daya furta kalmar so ba .”ta qarasa maganar tana kallon fuskar mr ata acikin kwayar idanunta”umma tayi shiru tana saurarenta.”ahankali maryama ta numfasa sannan ta cigaba da magana “umma Ina son ki fahimtar da wani abu a cikin maganata .”? “eh to ni dai abinda na fahimta hakan zai iya yuwuwa ace so ne, saboda kowani d’an adam da yanayinsa da kuma yanayin yadda yake shigar da soyayya rsa,” su waye wadan nan mutane ?” “amm wasu mutane ne a office dinmu”maryama kodai kice da mr ata?umma tayi mata tambayar kai tsaye “ware idanuwanta tayi tare da cewa “kai no no haba umma ina ni ina shi wannan mutumin da bai da sakin fuska ,ai muddin ya zamo mijina to nasan kwanaki da allah ya bani a duniya bamasu yawa bane .”ta qarasa maganar tana dariya sun jima suna hira maryama tayiwa umma sallama ta shige dakinta ta kwanta zuciyarta fess babu wani alamun damuwa sai dai hakan nan zuciyarta ta dinga tunanin mr ata wanda ya zame mata jiki tana son raba zuciyarta da wannan tunanin amman abun ya citura most especially a yau din nan ahankali ta gyara kwanciyarta tana sake rungume pillow ajikinta tana jin kamar shi ta rungume .” Bayan kwana biyu akayi ma maryama salary sannan ranar ta kasance babu wani aiki a Office dan duk wani aikin da’aka bata ta kammala dan haka tayi tunanin da zaman da take ta tashi taje tay masu siyayya abubuwan da basu dashi a gida ta mike ta fito rataye da jakarta ta fito ta sanarwa madam some sannan ta sauko zuwa qasa .” tunda ta sauko taji gabanta yayi wani irin mummunar fad’uwa sai dai bata kawo komai ba ta biyo dogon titin da zai fito da mutun zuwa babban titi stil dai gabanta bai daina fad’uwa ba duk ilahirin jikinta yayi mata wani iri taji kamar ana mganrta a baya , ta tsaya tare da juyowa wasu mutane tagani sanye da suit suna magana wanda ke nuna alamun bama daita suke ba dan haka ta sake juyawa ahankali ta cigaba da tafiya har ta fito bakin titi kai tsaye mota ta shiga zuwa bank mafi kusa da inda take ta ciro kudi masu yawa ta shiga wani shago siyar da Kayan sakawa na mata dana maza ta siyawa aunty da umma kala biyu biyu ,habib ma haka da takalmin itama ta siyawa kanta dogayen riguna guda uku kowanne da kalar takalminsa da jaka ta biya kudin ta fito ta shiga wani super market domin siya masu kayan kwalama ,anan ne ta hadu da wani alhaji mansoor wanda ya nuna qaunarsa agareta baro baro .” ba wani dogon turanci maryama ta aminta dashi saboda daman irin wannan damar take nema wanda zai aureta ido rufe tunda bata da wani tsayayye maganar mr ata kam shirme ta daukesa duk da tana tsananin jinsa aranta .”nan sukai musanyar number da Alahji mansoor dan zuciyarta ta natsu dashi haka zalika bugun da zuciyarta take ta kau har tai tunanin watakilla haduwarsu dashi ne yasa taji wannan yanayin ajikinta , taiwa kanta fatan Allah yasa haduwarsu ta zame mata alkhairi arayuwarta alhji mansoor ne ya biya maku kudin shopping din da tai ya kuma kawota gida bayan ta shigar da siyayyar datai ciki ta dawo inda alhaji mansoor yace mata shi fa da gaske aurenta yake so yi kuma cikin kankanin lokaci sai dai yana da mata biyu da yara takwas kai tsaye maryama tace ta amince sai dai ta fad’a masa tana zuwa aiki .” Yace ai wannan ba matsala bane bazai hanata zuwa aikinta ba ,wannan ne abinda ya qara sa zuciyar maryama ta sakankance dashi har ma tayi tunanin zuwa satin da zasu shiga zata gabatar dashi ga iyayenta ,tun daga wannan lokacin alhji monsoor ya fara zuwa zance gidansu maryama wanda hakan yasa gabad’aya maryama ta cire tunanin wani adam aranta ta soma saka tunanin alhji mansoor aranta duk lokacin daya so ganinta yana ganinta ranar da suka cika sati biyu da haduwa ne yazo wajen aikinta suna tsaye dashi ajikin motarsa kwatsam sai ga mr ata ya fito daga masallaci tun daga nesa ya hangota tsaye tare da alhji mansoor ,gabansa ne yayi wani irin mummunar fad’uwa ganinta tare da wani Wanda bashi ba ,nan take zufa ta shiga karyo masa .”ahankali ya cigaba da d’aga qafafuwansa ya zagayo ta bayansu ya tsaya ta yadda bazasu gansa ba sai dai qirjinsa ne ke wani irin bugu da matsanacin qarfin gaske “cike da tashin hankali ya zuba duka hannunwansa cikin aljihunsa .” Tunani yake anya kuwa ba mafarki yake ba ?”maryamarsa ce tare da wani kato tsaye tana washe masa baki ?to ya bazaka ganta da wani ba tunda Kai ka kasa furta mata kana sonta ai dole ka ganta tare da wani “to kuma ai duk alamunta sun nuna tana sonka “okay kenan jira kake tace kana sonta ?”yayiwa kanshi tbayar yana sake shiga rudani da tashin hankali “adam kaga irin abinda zaka janyowa kanka ko?“ka bud’e baki kace mata kana sonta ne matsala to ai gashi nan wani zai maka shigar sauri ?”yayiwa kanshi magana yana datse harshensa da qarfin .”ahankali ahankali yake jiyo duk hirarsu da suke sai dai zance auren da yaji suke har da tsare tsare yadda komai zai guduna shine yafi komai daga masa hankali “aure kuma maryama “? Mmn sudais💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 49 jijiyar kansa ne ya amsa har zuwa kan babban d’an yatsansa, ahankali ya zura hannunwansa duka cikin aljihun windonsa ya shiga d’aga qafafuwansa da kyar, qirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin qarfi ya zagayo gabansu ya tsaya nisa kad’an da inda suke tsaye tare da tsura mata kwayar idanunshi dake cike da tashin hankali .”cikin sa’a shayayyun idanun maryama suka sauka akanshi gabanta ne yayi mummunar fad’uwa yayinda gbad’aya annurin dake kwance akan fuskarta ya d’auke cak ta daina murmushi da jin maganar da alhaji mansoor yake mata .” nan take jikinta ya kama kyarma komai na duniya ya tsaya mata ,ba wanda yace ma d’anuwansa komai daga maryama har mr ata da alhaji mansoor wanda ya dawo tamkar mutun mutumi tsaye yana kallon yadda one time yanayin maryama ya sauya sakamakon ganin mutumin dake tsaye a gabansu .” zufar data tsatsafo a saman goshinta ta share tana cigaba da kallon mr ata dake tsaye tamkar mashi kafin ahankali tayi kasa da kanta tare da kamo yatsun hannunta tana wasa dasu dan bazata jura irin kallon da yake mata ba mai d’auke da ma’anoni iri iri ,tasan waye mr ata kuma tasan halinsa tamkar yunwar cikinta wannan kallon da yake mata bana banza bane“. sosai take jin wani iri a gbdy ilahirin sansar jikinta “ai dole duk wanda mr ata ya tsurawa wad’an nan tsumammun idanunwan nashi masu firgitarwa dole sai yaji wani iri ajikinsa bare ita da zuciyarta take jin wani abu akanshi .”har ga Allah da tasan zai zo ya samesu a wajen data shiga cikin motar alhj mansoor dan kwata kwata bataji dadin ganinsa ba koda bai furta mata kalmar so ba ai ya furta mata kalmar aure kenan gansu yanzu haka ya zama cin fuska ne .” bayan kamar second goma alhj mansoor ya kira sunanta a tsanake yana jin wani irin mummunar tsoro a zuciyarsa “my princess lafiya ko akwai damuwa ne naga duk yanayinki ya canza daga farin ciki zuwa damuwa ?”ba tace masa komai illa ta d’ago kwayar idanunta ahankali still dai tsumammun idanun mr ata suna kanta ya sake tsareta da idanunshi masu sata shiga taitayin ta ,kuma duk sanda zai d’aura mata su,wani irin sinadari ne ke fitowa daga cikinsu suna shiga cikin kwayar idanunta tare caccakar duk wani sashi na jikinta most especially idan suna cikin damuwa dole ne ka dabarbarce sai kayi da gaske ka samu ka dawo da natsuwarka,” so take ta maida kanta kasa amman ta kasa dan wani irin mummunar fad’uwa gaba take ji ahankali ta lumshe idanunta dan kallon da yake mata ya saukar mata da jin kasala hakan tasa ta sake tsura masa ido tana tunanin mafuta dan bata san yadda zata bullo masa ba shi kuma banda kallonta babu abinda yake “my princess !”ta jiyo sautin muryar alhji mansoor ya sake kiran sunanta a karo na biyu ,still dai shiru tayi masa tana cigaba da kallon mr ata up and down wanda zuwa wannan lokacin ya kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa yana shafawa ahankali dan baa maganar irin zugi da kuncin data shiga alokacin “Ina ganin ya kamata ki shiga mota na saukeki a gida nima na qarasa gida ko.”ahankali maryama ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana duba agogon dake d’aure da tsintsiyar hannunta tare da gyad’a masa kai alamun taji duk dai lokacin tashi bai yi ba amman itama a ganinta gara ta wuce gida zai fiyye mata kwanciyar hankali muryarta a sanyaye tace “habibi bani minti biyar bari naje na d’auko jakata na dawo “murmushi ya sakar mata tare da cewa “an baki ranki shi dade.” Mr ata yana kallonta ta soma taku batare data kalli inda yake tsaye ba dan yi tayi ma tamkar bata san da tsayuwarsa a wajen ba tana daf da shiga lifter wasu abokan aikinta suka qaraso suka gaishesa cike da girmamawa sannan suka qarasa gareta suna mata magana atare suka shiga lift gabad’aya hankalin mr ata baya kansu yana kan maryama ne dan har lokacin ya kasa daina mamakin ta.” yana nan tsaye ta dawo ta wucesa tana latsa wayarta still tayi tamkar bata san da tsayuwarsa ba tun kafin ta qaraso wajen motar alhj mansoor ya bud’e mata gidan gaba yana sakar mata murmushi, ahankali ta d’an rage tafiyarta tana qoqarin shiga motar taji an fixge wayar hannunta ta baya a firgice ta juyo,nan take kwayar idanunta ya sauka akan mr ata yana huci tamkar wanda yayi gudun tsare ahankali ta rausayar da kwayar idanunta cikin nashi wanda hakan ya haddasawa zuciyarsa tsalle da shiga rud’ani “lafiya sir !” ya zaka amshe min wayata !? ”tayi masa tambayar ajere tana hura masa hanci wani mummunar kallo ya d’auketa dashi mai had’e da harara “lallai ma yarinyar nan ta mugun rainashi sai da tayi qasa da muryarta sannan tace “dan Allah sir ka bani wayata gida zani !”tayi maganar cikin salon jan hankali.” wani bakinciki ne ya tokare masa kahon zuciya wanda yasa ya soma ganin dishi dishi yayinda zuciyarsa ta soma tafasa yana jin duk laifinsa ne daya biyewa girman kan zuciyarsa da bata mahimmanci akan komai gbdy qasa magana mr ata yayi sakamakon ‘bacin ran daya tsinci kanshi ciki dan shi a ganinsa ta fahimcesa ta kuma tasan yana sonta so kawai take taga qarshensa so take sai ya furta mata mouth to mouth sannan zata fahimcesa .”ganin bashi da niyyar bata wayarta yasa ta juya a natse ta kalli alhj mansoor dake tsaye yana dubansu zuciyarsa cike da jin haushi da tsananin kishi tace “habibi shiga mota muje “what !?mr ata ya furta a tsawace alhj mansoor dake qoqarin yin magana cikin farinciki wanke masa zuciya da tai bakinsa ya rufe jin mr ata yana cewa “karka sake kayi wata magana anan salin alin ka shigar motarka kai kad’ai ka wuce ka kama gabanka ,and you ki koma ciki”. ya juya kanta kamar wani nmjin zaki duk wani matsayinsa da miskilancinsa da jin kanshi ya nema ya rasa saboda tsananin kishin dake dawainiya dashi .” da mabambamnta idanu maryama da alhj mansoor suka bishi dashi .” alhj mansoor ya tsaida hankalinsa da natsuwarsa sosai akan maryama yana lashe lip’s dinsa wanda ya zame masa miji kafin ahankali cikin tsananin fushi yace mata “waye shi !?”tace please kayi hakuri me gidana ne “mai gidanki !”?ya sake furta wa idanunshi na kan mr ata wanda cikin Kankani lokaci ya fahimcesa baya raba dayan biyu kishi ne ke dawainiya dashi abun tambaya anan shima mai gidanta na sonta yake kenan ?” “Mintu biyu!” minti biyu kawai na baki maryama ki fad’a masa kin fasa aurensa“ idan ba haka ba zan shayar dake mamaki.” nan take rauni ya lullubeta ganin yadda yake shirin tujarata agaban alhj mansoor mutumin da yake shirin zama miji gareta “wai mai yasa mr ata yake son wulaqanta ta a bayanan nasi ? katse mata tunanita yayi ta hanyar sakin wata tsawar yana mai cewa “wai ba dake nake magana ba kin tsaya kina kallon wannan banzar mutumin “maza maza ki fad’a masa kin fasa aurensa kuma a yanzu .”turo masa qaramin bakinta tayi tana cewa “haba yallabai wai me yasa ..”stop !” yayi saurin katseta ta hanyar fad’ar haka “I don’t want to hear anything from you maryama just tell him and let him leave this company right now “ “Wai a yanzu kake nufi na fad’a masa na fasa aurensa “?matsota yayi yana kallonta yana Jin yadda zuciyarsa ke kutememiyar bugawa fiyye da Kaida “tambayata ma kika tsaya yi kenan bazakiyi abinda na sakaki ba ?”ya tambayeta a hassale “naji shikenan zan dai fad’a masa ya wuce shima tare zamu wuce tunda ma’akatan takace amman gasky bazan iya fasa aurensa ba tunda Ina son shi washe baki alhj mansoor yayi yana Shafa kanshi,shi kam ata tsoro da matsanancin firgici ne ya bayyana a fuskarsa yyinda zuciyarsa ta dinga bugu numfashinsa ya soma baraza nar daukewa cikin zafin zuciya yace “malam ka d’auke wannan akwalar motartaka ka bar nan yanzu tun kafin nasa ayi maka abinda zai fi komai muni gareka.”ya qarasa mgnr ahankali tmkr ba acikin fushi yake ba .” alhj mansoor ya kalli maryama ya juya ya kalli mr ata yana jiran taji mai uwar gayya zata ce maryama kam kallonsa kawai take batai mamaki ba dan tasan zai iya aikata fiyye da haka mr ata ya sake tsare gira “muje ciki !”cikin sanyi jiki tace “please sir bana son irin abinda kake min domin kuwa barazana ne ga rayuwata idan ma wasa kake ka daina dan gsky sai da kayi hakuri dan ban zan koma ciki ba zan bi zabina kuma mijin da zan aura habibi muje ko .”kamar jira alhj mansoor yake ya sauke ajiyar zuciya ya zagaya ya bud’e murfin mota ya shiga ya zauna mr ata kuwa ya sake d’aure fuska ya fara mgna cikin fad’a da jin haushi “look at me maryama kinga alamun wasa atattare dani ?”babu wasa acikin maganata yaushe kika hadu dashi da har kika amincewa aurensa “?ba gara ni ki aureni ba at least kin sanni kinsan halina, maryama ta girgiza masa Kai cike da tsoro sai dai bata bari tsoron yayi tasiri ba ta shige motar alhj mansoor ta zauna ta rufe murfin kofar da qarfi yayinda shigarta keda wuya alhaji mansoor yaja motar ya fice daga ma’akatan inda mr ata yabi bayan motar da kallo mai cike da tashin hankali.” Ahankali motar alhj mansoor take guda akan titi sai dai zuciyar maryama bata cikin natsuwa gabad’aya ta rasa meke damunta “tabbass tasan ta baro wani bangare na rayuwata a AGC sannan tasan tsananin kishinta mr ata yake amman mai yasa bazai fito da abinda ke cikin zuciyarsa ba?” shin darajarta ce bata kai haka ba ko kuwa kasancewarta daga tsatson talakawa ne yasa haka ?”wannna abu yasa zuciyarta ke tsananin bugawa da matsanancin qarfin gaske “my princess da alamun shima wannna mai gidan naki sonki yake yi “kunnuwanta suka jiyo mata maganar alhji mansoor kai tsaye tace “ba so bane haka yanayinsa yake ,shi mutun ne mai tsananin son wulaqanta duk wanda yake qarqashinsa “no my princess wannan mutumin akwai so atattare dashi sai dai idan bai furta miki ba amman tabbas akwai so idan ba haka ba ,ba rami me ya kawo zance rami “.yayi mgnr yana qoqarin riko hannunta wanda taji tmkr garwashin wuta yake barazanar konata da sauri ta zame hannunta tana cewa “ka yarda dani habibi babu wani abu makamancin haka atare dashi ,shi dai haka rayuwarsa take bama akaina ba akan kowa ne.” Gyad’a kai yayi kafin ya cigaba da magana”na fara wani tunanin !ta waigo a natse ta kallesa sannan tace wani tunani kenan ?“bana Jin zaki cigaba da aiki a qarqashin wannan mutumin zan nemar miki aiki a wani guri dan kwata kwata zuciyata ta kasa samun natsuwa da mutumin kar yaje yayi min illa, numfashi ta sauke tace “shikenan idan har hakan zai samar maka da natsuwa da kwanciyar hankali fine anything for you habibi khairan in sha allahu” na gode sosai shiyasa nake qara sonki akwaiki da biyayya a natse yake janta har suka qaraso ikeja sun kusan jara mall yace”my princess let me order diner for us ko kuma muci anan tace “okay ba dan ranta ya so ba dan ba dabiarta bace cin abinci a waje yanzu ganin girmansa da kuma ganin shi zata aura yasa ta amince .” Suna isa jara mall sai ga wata budurwasa khairat wacce take mutuwar son shi sun dade tare suna bin juna dashi har da alqawarin aure a tsakaninsu sai dai shi har ga Allah baya sonta kawai jikinta yake so tazo ta wuce taganshi tare da maryama ,haba nan zuciya ya debeta ta d’aga hannu zata zabgawa maryama mari kenan ya rike hannunta ya wanke ta da mari gudu biyu masu kyau “in your life don’t ever I said don’t ever see me with a girl and act like a fool banza sha sha this girl you seeing here tafi min dubu akanki kina jina mara kamun kai maryama kam baki bud’e take kallonsa ya dawo ya gaban maryama yace “sorry my princess kiyi hakuri I caused all this let just take a way muje nayi feeding dinki a mota plse I’m sorry.” Haka sukai take a way yana bata hakuri a zuciyarta kam sam bata ji dadin yadda ya mari mace haka ba, kuma menene tsakaninsu “? ya bud’e mata ta shiga mota ya mika mata farar ledar hannunsa ya zagaya ya shiga mota ya zauna yana cewa “sorry my princess ko zamu shiga quest house din can ne saboda kici abinci muyi hira before I drop you tace “no tana girgiza masa Kai “wai da Ina son ki samu natsuwa ne kafin kije gida “wacece wannan yarinya “.karki wani damun kanki akanta “khairat sunanta tana masifar sona haka zalika duk sanda ta ganni da wata haukacewa take kuma fa wallahi ni bana sonta”.yayi maganar yana Shafa sumar kanshi “da fari dai mata ababen girmamawa ne bare mutumin da yake sonka gsky ni dai banji dadin abinda kayi ba .” “Kenan kina nufin na bari ta tozarta min ke kamr yadda ta saba no no impossible I can take it hakan da nayi shine daidai kema yanzu kika nunawa wani darajata ni me yasa zan bar wata banza mara kanmu kai ta ta’ba min wannan kyakkwar fuskar taki da nake kallo tmkr lu’u lu’u never ai sai inda qarfina ya qare haba sonka fa take “to ni wallahi bana sonta ke kad’ai nake so kece madubina kuma zabina nifa da ke na fara haduwa bazan auri matana ba domin kece irin type dina “ni dai gsky banji dadi ba kuma hakan bai burgeni ba marin mace yaruwata akaina wallahi naji zafin marin ina jin kamar ni akawa “okay am sorry my princess da wannan hirar suka qaraso unguwarsu alokacin da qarfe shida saura ta buga ya sauketa ya kama gabansa .” Jiki a sanyaye maryama ta d’auki hanyar gidansu inda zuciyarta ke wani irin bugawa kai tsaye bangaren umma ta nufa sai dai taga kofar a rufe ta duba inda take ajiye key ta d’auka ta bud’e ta shiga ta ajiye ledar hannunta a fridge ta fito tare da maida kofar ta rufe ta ajiye key a inda ta d’auka ,kanta na mata wani irin mugun sarà ta shiga bangaren aunty bata ganta a parlour’n ba akan kujera ta zauna jagwba tana rufe shayayyun idanunta tana tunani abinda alhj mansoor ya aikata mutumin da takewa kyakkwan zato da kuma halin data baro mr ata zame wa tayi kwanciyarta akan doguwar kujera tana sake zurfafa tunani yadda zatayi da mr ata gobe dan tasan dole yayi fushi sosai daita wasu hawaye ne masu azabar zafi suka taru a kwarnin idanunta alokcin tai nasarar fashe wa da kuka sai datai mai isarta sannan ta tashi ta shige d’akin aunty bayan wasu mintuna ta fito ta nufi bangaren umma har lokacin bata dawo ba tai shiru tana tunanin inda taje .” Ahankali ta shiga d’akinta ta cire kayan jikinta ta d’aura towel ta shiga bayi tayi wanka tare dauro alwala dan alokacin sallah yayi ta fito tana goge jikinta da gefen towel bayan ta gama ta saka wasu Kayan marasa nauyi adaidai lokacin aka Kira sallah ta qarasa inda daddumar sallah take ta Kai hannu ta d’auki hijab dinta dake ajiye a gefe ta zira ta tada sallah .”bayan ta idar bata mike ba ta cigaba da zama tana zikirin la ila a illa anta subuhanaka inni kuntu minal zalim tana zaune haka nan ta dinga Jin fad’uwar gaba jifa jifa km tana jiyo sanayayyin kamashi turaren mr ata ta lumshe idanunta kawai tana tunanin gezo qamshinsa yake mata tmkr yadda kammaninsa yake mata gizo acikin kwayar idanunta tana zaune har aka Kira ishai ta mike ta gabatar bayan ta idar ta cire hijab dinta ta daura hulla akanta ta fito zuwa parlour’n tana gama fitowa idanunta ya sauka akan mr ata zaune akan kujera mai zaman mutun d’aya gabanta ne bada wani irin ras rass !! har bata san lokacin data Kai hannu ta dafe qirjinta ba .kallo d’aya tayi masa ta fahimci ranshi a matukar bace yake sai furzar da iska mai zafi yake daga bakinsa sosai tayi mamaki da ganinsa dan bata ta’ba tunanin zai biyota ba tamkar mai shirin yin kuka ta qarasa bakin kofar umma tare da ta’ba kofar ta zuge labulen kad’an ta hangota zaune akan dadduama hannunta a sama tana addua.” Ahankali ta saki labulen tare da janyo kofar kamar yadda take ta dawo kusa dashi tace “lafiya sir ?”me kazo yi km ?”yayi mata banza tamkar bada shi take ba ya cigaba da furzar da iska yana girgiza qafarsa d’aya babu alamun zai mata magana qara matsowa tayi tace “I’m talking to you sir “?what the fuck do you want “?ya fad’a a hassale“ganin yanayinsa da kum yadda yyi mgana yasa tayi kasa da muryarta tace “dan Allah sir kayi magana ahankali kar umma ta fito koma nace ka tashi ka wuce karta fito ta iskeka anan tayi shiru tana dubansa kamar yadda yake dubanta “ban san me zance mata ba idan ta fito and bansan me yasa kake damun kanka akaina ba alhalin ba sona kake ba ..” “Zaki iya kasheni ?”tai shiru kawai tana dubansa gabad’aya yanayinsa ya sake canzawa “kill me maryama I no you have already hate me so it’s normal if you can kill me. ya qarasa maganar yana sake tsura mata tsumammun idanunshi sauke numfashi tayi tana kallonsa ranta a dan bace tace “be serious sir please ka tashi ka wuce yanzu da da ba d’aya bane a yanzu Ina daf da zama mallakin wani” tai maganar tana Jin fad’uwar gaba mai tsanani tsaki yayi sannan yace “ni me na kashe miki da zaki auri wani ki barni ?”ajiyar zuciya maryama ta sauke “wannan shine kuskuren da zanyi arayuwarta na amincewa aurenka batare danasan matsa…”saurin dakatar daita yayi a fusace yace “look maryama if you’re here to joke or talk about some useless issues just stop “ya qarasa maganar yana zaro mata ido kallonsa ta cigaba da yi da mamaki “leave this useless man and marry me” ya fad’a a zafafe .” Hawaye ne ya gangaro daga idanunta yayinda bakinta ya kasa furta komai sai kallonsa data cigaba da yi “ taya zan fasa aurensa byn mun gama tsara komai “wannan kuma ya rage naki amman lallai komai ya rushe zuwa gobe ki kirani a shirye nake da aurenki yana gama fad’ar haka ya mike ya nufi kofar fita da sauri ta biyo bayansa alokacin har ya fito haraban gidansu ta riko hannunsa “ka tsaya muyi mgn .”a fusace a juyo “me kuma zaki ce min ?”bana bukatar Jin komai baya ga kin fasa aurensa dan ko kin auresa sai dai kiyi aure akan aure .”inna lillahi wa inna ilaihi rajiun “bansan me zan fadawa iyayena ba “dont be stupid maryama yadda kika fad’a masu zaki aurin wancan usuless din haka zaki koma ki fad’a masu kin fasa ni zaki aura “. “this is complete no mr ata I can’t betray him bai jira me za tace ba ya juya ya cigaba da tafiya sake tare hanyarsa tayi tace “why mr ata why you al ways huts me ?”amman kasani komai zai faru bazan fasa auren alhji mansoor ba “ba shawara nake baki ba umani ne ki gaugauta fasawa batasan sanda hawayenta ya yanke zuwa murmushin takaici ba tace “wallahi bazan fasa aurensa ba in sha allahu sai na zama mallakinsa domin kuwa shine daidai ni kuma Ina tsananin son shi da dukkanin ra…”hannunsa ya shake mata wuya yace “be serious maryama idan har kina son ki cigaba da rayuwar farinciki ya zama dole kibi umarnina ya qarasa maganar yana zare hannunsa a wuyanta sannan ya cigaba da taku a fusace .” Hannuwanta duka ta Kai wuyanta tana shafawa kafin daga bisani ta zube a qasa ta fashe da kuka tana cewa “why mr ata ?” ahankali kana son dawo min da abinda nayita qoqarin binnewa mai yasa kake son ruguza min lissafi ?yadda teke jin radadi haka mr ata tafiya kawai yake yana Jin wani irin zugi acikin ranshi fiyye da nata i love’s you so much that I can die just to fight for my love “.shine abinda yake fad’a.”ahankali taji an dafa kafadanta wanda yasa da sauri ta d’ago kanta tana goge hawayen dake idonta hakan bai hana habib gane cewar maryama kuka take ba ta yunkura ta mike tsaye da kyar tare da sunkuyar da kanta tsayawa yayi gabanta jikinsa a sanyaye yace “heartbeat .”d’ago kanta tai batare da wani energy ba ta kallesa hannunsa yasa ya goge hawayen dake zuba a idanunta cikin mamaki yace “heartbeat kukan me kike yi ?”shiru tayi batace masa komai ba sai ma sake yin kasa datai da kanta tana cigaba da kukan da take d’ago kanta yayi yace “what’s wrong with you?”. muryarta na rawa tace “mr ata ?” “Mr ata ?”ya fad’a ,a zafafe cikin kuka tace he won’t marry me” tsura mata ido yayi cikin tsananin tashin hankali “no no wannan karya ne kawai so yake yasa kiyi two zero me yasa tun farko bai ce yana sonki ba sai da wani yazo ?”muryata a can qasan makoshi tace “ya fad’a min since ?”what ?!”ya furta da qarfi .”Amman me yasa baki amince ba ?”ba sona yake ba he didn’t begging me for marry ,he ordering me for marry after dad abinda bazai yuwu bane “ta fad’a tana kallonsa tana Jin fad’uwar gaba “he ordering as how “?umarni yake bani akan auresa shi kuma aure baayinsa bisa umarni yayinda ni nafi son ya furta cewar yana sona “ Murmushi habib yayi sannan yace I’m sorry to say to ke kina son shi ne da kike son ya furta miki ?”“tai saurin girgiza masa Kai “no no me yasa zanyi haka? kawai dai Ina ganin karfa karfan da yake min ba daidai bane ,”wannan ba karfa karfa bane shima yana sonki shiyasa yace ki auresa “ cikin tsoro ta kallesa “lallai after dad bakasan waye mr ata ba duk da Ina Jin cewar akwai wani abu a zuciyarsa amamn zuciyata tafi yarda da baya sona baya dai son na bar qarqashinsa ne yasa yace na auresa yanzu ma dai lokaci ya kure.”it’s not too late heartbeat idan kin san kina son shi ki fasa auren alhj mansoor ki auresa domin in har mutun kamarsa zai ce yana son ki auresa lallai yana sonki ke yanzu fa kauyanci ne wani furtawa mace so “.yana gama fad’ar haka ya Kama hanyar bangaren aunty ya barta tsaye tana kallonsa a matuqar rud’e kafin ahankali ta soma d’aga qafafuwanta ta shiga parlour’n ummah zaune ta isketa tana cin tuwo semoviter da miyar kuka wacce taji d’anyen kifi “. Ta qaraso ta zauna a kusa daita tana cewa “wash Allah!?sannu da gajiyar aiki maryama kin dai kusan d’aukar hutu ki hutawa ranki “numfashi kawai ta sauke batare da tace komai ba “shiru sukai har kusan minti biyar sannan umma tace “ki tashi kije ki dafa indome tun dare bai yi ba!” Ta fad’a haka ne dan tasan bazata ci tuwo ba tace “umma ba sai na dafa akwai abinci danazo dashi yanzi warm dinsa akwai ice cream bari naje na d’auko miki har ta yunkura umma tace “barshi tukun har zuwa anjima idan zaki sha sai mu sha tare ta koma ta zauna tana lumshe idanunta mr ata kawai take gani acikinsu “ko ka furta ma kana sona bazan ta’ba aurenka ba in aureka in yi yaya da wannan baudadden halin naka?”ai gara na auri alhj mansoor mutumin ne mai sanyi hali da saukin kai nasan bazai ta’ba d’aga min hankali ba .”jin sallamar da ake yasa ta bud’e idanunta kad’an wani yaron makwaf cinsu ne ya shigo ya gaishe da ummah yace wai ana kiran maryama a waje “. Cike da mamaki tace waye “basu fad’a min sunansu ba sun dai ce na kiraki yana gama fad’ar haka ya juya da sauri maryama tai shiru tana tunanin su waye ?”ki tashi kije ki duba kigani ko alhj mansoor ne ?”shi ya kawoni gida kuma bai ce min zai dawo ba “kije ki duba ki gani batai mata mutsu ba ta mike ta fito tun daga nesa ta hangosu tsaye ahankali take tunkarar inda suke har ta karaso kusa dasu tana masu kallon rashin sani “cike da natsuwa tace “sannunku kune kuke neman maryama “? eh mune muke nemanki tayi mamakin yadda suka santa amman ita bata sansu ba “gani da fatan dai lafiya ?ta fad’a tana jin wani iri ajikinta dan gsky haka nan taji mutanen basu kwanta mata ba bugu da qari rashin sanin da batai masu ba mutun d’aya acikinsu yace “naga kin tsorata da ganinu ki kwantar da hankalinki mu din ba mugayen muaten bane bamu zo da niyyar cutar dake ba jikita a sanyaye tace “to amman kuyi sauri ki fad’a abinda ya kawo ku Ina son na koma ciki .” tayi magnar tana juya bayanta sannan ta juyo domin ta fuskansu ai juyowarta keda wuya taji ta shaki wani abu , nan take taji tunanin kanta ya d’auke ya soma ganin jiri tana qoqarin yin kasa kallon dayan mutumin yayi yace “sa’bata aka fad’a muje nan take ya taro maryama ya sabata a kafa suka nufi bakin titi inda sukai parking din motar su da sauri dayan mutumin ya bud’e masa gidan baya ya kwantar daita tare da maida kofar suka rufe atare suka zagayo cikin sauri suka bud’e gaban mota suka fad’a suka bar unguwar .” Mmn sudais💗💗💗💗💗💗 MAR'ADAMS 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 BOOK 3 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 65 Numfashi ya sauke ya koma ya samu guri ya zauna a kan kujera yana jujjuya jikinsa gabansa na wani irin bugawa da karfin gaske haka nan yake jin zuciyarsa na matukar jin tsoron abinda zai faru yayinda a hankali maganganunta na jiya da sukai waya da some ya dinga dawo masa daki daki " na tsaya naji nayi miki me ?me ma kuka d'aukeni shasha wacce bata san ciwon kanta ba ?"kunsan zaku bukaceni me yasa kuka wulakan tani?"ya runtse idanunshi gam yana jin matsamanancin tashin hankali "wannan yarinyar fa da gani rigimammeya ce ."ya furta a fili qirjinsa na lugud'en bugu alokacin da maganarta ta sake yi masa kuwa acikin kunnuwansa da zuciyarsa ".sorry for what?, wallahi ko duk duniya za'a bani a wannan kamfanin babu ni babu wannan kamfanin har abada "shi wannan mutumin a wajenki yake da mahimanci amman a wurin maryama zero ne ,dan haka tun wuri ku nemi wata amman ni har abada bazan sake dawowa AGC company ba ". Wani irin zufa ne ya shiga tsatsafo masa akan hancinsa da ilahirin jikinsa ,ahankali ya kai hannu ya lalubo wayarsa ya soma binciken unguwar da take domin dai yana bukatar yaga yanayin tsarin unguwarsu "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ya furta a fili yana mai sake tsurawa wayarsa do tagumi yayi da hannu d'aya yana tunani irin rayuwar da mutun zai yi a irin wannan bazar unguwar numfashi ya janyo da kyar ya sauke sannan ya soma neman layin mb yana d'agawa yace "kazo yanzu yanzu ina AGC yana gama fad'ar haka yayi discounting din kiran ya kira salim da ammar."yayi baya da kujerar da yake zaune yana ciza lip's dinsa da qarfi babu abinda yake gani acikin kwayar idanunshi sai kyakkyawar fuskarta mai mugun kyaun gaske da yanayin jikinta tana rayuwa acikin unguwarsu imagenation dinta kawai yake tun daga qarancin shekarunta har zuwa sanda ya fara daura kwayar idanunshi akanta ,yanayin tsayinta da dogon hancinta shine yafi komai fito da ainihin sahihin kyawunta da Allah yayi mata ya numfasa yana sake lumshe tsumammun idanunshi "hakika maryama iyayenki sun iya haihuwa tunda suka haifa muradin zuciyar Adam .”yana cikin wannan halin sai gasu ammar sun bayyana a gabansa ." SALIM ,AMMAR ,M.B duk suka zuba masa idanu suna kallonsa fuskarsa a sukwane kuma d'aure take kamar ko wani lokaci sai dai kallo d'aya sukai masa suka fahimci akwai abinda ke damunsa duk suka samu gurin suka zauna sukai shiru suna jiran suji abinda zai fad'a masu."ahankali ATA ya lumshe tsumammun idanunshi tare da sanya hannunsa d'aya adaidai saitin qirjinsa yana murza daidai inda zuciyarsa take beating very fast bayan kamar second goma ya ware tsumammun idanunshi sosai akansu yana kokawa da lamarin princess dinsa saka makon matsayinta daya fahimta domin duk a tunaninsa bai d'auka zata fito daga irin area daaka fad'a masa ba ,ya d'auka zai ganta acikin royal family ne ko wani babban attajirin ne mahaifinta sai a yanzu ne ma ya fahimci bayan mugun abinda take rufe fuskarta dashi har da ma unguwar da take rayuwa aciki ya janyo rashin had'uwarsu .wani abu ya had'iye mai d'aci daya tsaya masa a mak'oshinsa kafin ahankali ya mike tsaye ya tsaya ajikin bangon office din tare da tura hannuwansa duka cikin ajihun wondonsa ya tokare qafarsa d'aya da bango yana cigaba da dubansu kamar zai yi kuka cikin kasa da murya ammar yace "Adam ya'akayi ne ?ka taso mu daga kan ayyuka masu mahimanci meke faruwa ?meye dalilin taramu dakayi ?ammar yayi masa tamvayoyin a jere duk da jikinsa ya bashi akan maryama ne dan idan akan kasuwancinsu ne bai zai nemi har da mb ba dan meye had'in soja da kasuwanci ." "kasani ammar! "ata ya fad'a yana kokawa acikin ranshi "kasan dalili kiranku ammar amman kafin nan nasa some ta kira yarinyar nan jiya amman gabad'aya kalamanta sun nuna bazatayi aiki dani ba, amman ni ba wannan bane damwta ." meye damuwarka ata ?"mb ya tambayesa cike da kulawa "sai da ata ya sauke wani naunayen ajiyar zuciya sannan ya motsa lip's dinsa "wai princess dinace tayi rayuwa a irin wannan banzar unguwar ."yayi maganar cike da tsananin fushi yana zare hannuwansa daga cikin aljihunsa yayi taku d'aya biyu sannan ya tsaya cak atsakiyar office din tare da juya masu baya "gyaran murya salim yayi kana ya fara magana cike da sanyin murya "to meye aciki Adam kowani bawa ai da irin tasa kalar qaddarar "a ina take zaune ne ammar ?"inji cewar mb yayi tmbyr yana duban fuskar ammar ". "tana zaune ne a unguwar gwagulori "ina ne haka kuma ?""wata geto area ce acikin agege local government "cewar ammar "kunji abinda naji kuwa acikin zuciyata kamar ni Adam tariq Abdallah ace matar da nake haukar so ce tayi rayuwa a irin wannan banzar unguwa wani irin rayuwa ma tayi ?"gidansu ne ko haya suke yi ? Ata yayi masa tamvayar yana dungule hannunsa ya kaiwa bango naushi .da mamaki gabad'ayansu suka mike tsaye cikin tsananin tashin hankali suka qaraso inda yake suka rikesa suna kiran sunansa "what's wrong with you Adam ?" gabad'aya suka had'a baki wajen fad'ar haka."ka natsu mana ." Shiru yayi kawai yana fesar da numfashi da iska mai zafi daga bakinsa gbdy yanayinsa ya canza zuwa na tsananin damuwa, fixge hannunsa yayi yana shafa daidai qashin hannunsa daya bugu yana watsa ma ammar wani mugun kallo .da sauri ammar ya d'auke idonsa saboda mugun tsoro daya kamasa ya koma ya zauna ."mb ya kallesa cike da tausayawa domin dai ya fahimci tausayi ne mai tattare da tsananin son da yake mata yasa shi shiga damuwa janyosa yayi ya zaunar dashi yana cewa "ka kwantar da hankalinka Adam haka rayuwa take kai a tunaninka zata zamanto diyar wani kamar yadda ka kasance to shi Allah ba haka yake son ganinta ba sannan ba hk tsarinsa yake ba ,ganin damarsa ne ya hada masoya masu wadata waje d'aya haka ganin damarsa ne ya hada talaka da mai arziki ." nasan kasan dukkanin rayuwa rubutaccen lamari ne daga rabbi yadda yaso haka zai yi ,saboda haka kasan duk wannan mai sauki ne a wajen Allah fatan mu yarinyar ta amince da soyayyarka tun da ka rigada ka gano Inda take .” shiru ata yayi ya fad'a kogin tunani sosai hankalinsa ya bar duniyar da yake ya lula dashi can duniyar maryama inda zuciyarsa ta shiga hasko masa ita tare da wani tana rayuwar aure daahi . wani dogon tsaki yaja yana sake taune gefen bakinsa da qarfi saboda zafin kishin da yake ji hakika idan yace yaji dadin kasancewarta a bazawara yayi wa kanshi karya yaso ace shine mutun na farko da zai fara muamula ta aure daita bawani katon bazan can ba "Adam ka daina zurfafa tunani da yawa akanta tunda already kasan ta ta'ba aure ,tunda ta ta'ba aure kasan dole wani abu zai shiga tsakaninta da wanda ta aura ita kad'anta kake so kuma ko a wani hali take zaka kasance daita ." "jin an dafa kafad'ansa yasanyashi sauke kwayar idanunshi akansu "ba shiga damuwa ko dogon tunanin zaka tsaya ba abinda ya kamata kayi yanzu ka gaugauta aurenta domin ka inganta rayuwata kayi ma iyayenta duk abinda kasan ya dace ."inji cewar mb "Allah kad'ai yasan irin rayuwar datayi acikin wannan banzar unguwar mb ku duba map kuga yanayin tsarin unguwar datai rayuwa aciki inna ilaihi "ya sake furtawa yana yarfe hannu alamun abun na masa ciwo ".kai yanzu meye damuwarka da unguwarsu ? unguwarsu kake so ko ita ?"salim ya tambayesa wani kallo yayi masa yana fesar da huci yana sauke ajiyar zuciya da sauri da sauri." rabu dashi salim dan ma bai shiga lungun unguwarsu bane yasa yake fad'ar haka ."wani sabon zufa ne ya karyowa ata yayinda salim ya barke da wata irin dariya yana cewa "ai daidai kenan kamuwa da soyayyar yar talakawa zai sa wasu abubuwa su..."wani mugun kallo ata ya watsa masa wanda yasa salim yayi shiru yana kunshe sauran dariyarsa "ba hararar mutane ya kamata kayi ba kayi maza kayi abinda ya dace ku fahimci juna da yarinya ka aureta kafin wani yazo yayi maka shigar sauri "wannan duk ba matsala bane zan yi duk yadda zanyi ta dawo karkashin ikona . "fatan nasara abokina sun dan jima suna tautau nawa kafin daga baya kowannensu yayi masa sallama ya wuce suna fita yasa a kira masa baba gali " ******* Cikin sauri sauri maryama ta fito daga bangarensu tana wa Aunty sallama kai tsaye part din umma ta shiga domin tayi mata sallama ta saka mata albarka tana rungumeta ajikinta "fatan alkhairi diyata "na gode umman ,maryama tai murmushi ta qarasa gurin hjy granny " Kiyi min addua kakata "allah ya tsareki maryama allah yasa zaki fara wannan aikin a saa sosai sukai mata addua ta soma kokarin barin parlour'n suna tsaye suna kallon bayanta suna rakata da addaua ."tana daf da kaiwa bakin kofa sai ga sallamar baba gali da aunty hassana tana ganinsu tai saurin durkusawa har kasa ta gaishesu"baba ina kwana aunty hassana ina kwana ? bata gama rufe bakinta ba sai ga mahaifiyarta itama ta shigo adaidai lokacin da yake amsa mata da "lafiya! Atakaice yana qare mata kallonta tare da cewa ina zuwa haka ?zani aiki ne ta bashi amsa jiki a sanyaye."what !? ya furta da karfi ai kuwa gara dana daka sammako ai wannna aikin baza kiyishi ba saboda ke na shigo bangaren nan .a matukar tsorace maryama tabishi da kallo kafin daga baya kalmar "inna ilaihi wa inna ilaihi rajiun ya dinga fitowa daga cikin bakinta tana maimaitawa nan take jikinta yayi sanyi." "ungu nan ki karanta, emvelop ya mika mata tasa hannu ta karba jikinta na cigaba da rawa a firgice ta dinga bin rubutun sako ne daga AGC compaing wani sabon tashin hankali ta sake shiga mai tsanani tana dafe goshinta ." "ki karanta a fili so that kowa da kowa yaji babu yadda ta iya ta soma karanta sakon a fili jikinta na wani rawa gabadayansu shiru sukai suna sauraronta zufa ne ya karyo mata sakamakon anyi cancelling sabon aikin data samu sakamakon AGC compaing na bukatarta sai kuma kamfanin gidan burodi wanda yake mallakin umma shima zai tashi domin zaa hana duk wani kamfani dake sarrafa flour bashi kaya jikinta ya cigaba da rawa kafafunta suka kasa daukarta ta sauke takadar tana furta "umma ki rikeni "! da sauri duk suka yi kanta banda mutun biyu baba gali da Aunty hasana "kasancewarki a AGC compaing shi zai sa kasuwancinmu ya cigaba da tafiya akasin haka kuwa kema kinsani sai dai a rufe kanfani mu zauna haka ya qarasa mgnr yana karbar takarda da ya bata ya kalli umma ya kamata kiyi wa wannna yarinyar magana idan ba haka ba zamu rasa komai ." "Ai wannna galaliyar zataso haka ni ban ta'ba ganin mai kashin tsiya ba irin maryama daga wannan bala'i sai wannnan Ke dai ina ganin babu kashin arziki ajinin jikinki ni wallahi da ma aikin kika rasa gabadaya muka tsira da kafaninmu da zai fi min dadi yar bantar uba mai kashin tsiya ta daga hannu zata kai mata duka.."dakata hasana karki fara cak ta tsaya ."wai bana ce miki karki kara sa bakinki acikin maganr maryama ba muddin dai ba alkhairi zaki fad'a ba cewar granny , duk wani abu da zaa samu kasuwancinmu mutuncin zamu duba wannna kamfanin da suka mata wulakanci ko bashi bane duk suka gyada mata kai "to bazatai aiki dashi ba gara ta sake fita neman wani aiki sanyayye ajiyar zuciya ta sauke ta rarafo ta rike kafafuwan granny tana zubar da hawaye aunty ma kuka take dan baba gali ne ya kirata banci haka da bazata zo taga bacin rai ba "na gode granny dan allah ki taimakeni bana qaunar wannnna kamfanin ."hajiya wai me kke fad'a ne haka da babu dadin ji kin kuwa san adadin amfanin da wannna kamfanin yake mana ?gabdaya idan aka rufeshi to zamu dawo bara ne a bakin titi tayi aiki da AGC compaing mu kuma mu cigaba da kasuwancinmu ". "Gali kayi hakuri da hukunci hjy ai rayuwar kunci ko da wannna kafanin ko babu idan allah ya ga dama sai yajefa rayuwarka ciki ,amman maryama bata sake komawa wannna kamfanin daaka wulakantata ba ,"maryama ta tsurawa umma idanunta daga ganin yadda take magana kawai dauriya ce da sadaukar da farincikta saboda nata farinciki zamu iya cigaba da rayuwa haka amman wulakanci bazamu dauka ba maryama maza tashi ki koma daki bama zakije koina ba ,"karki damu kinji " baba gali ya bita da kallo."maza taso diyata ta d'agata da kyar tana goge mata hawaye "kama hanya ki koma daki kina zaune wani aiki zaizo ai ke mai saa ce in sha allahu zaki samu wani ."Ahankali ta dinga daga kafafunta ta nufi kofar dakin d umma sai dai ta tsaya jiki a matukar sanyaye ta kasa cigaba da tafiya tana tunanin abinda yake faruwa daita daki daki komai yake dawo mata qirjinta ya buga lokacin data tuna maganr grany da umma hawaye masu zafi suka zubo mata "ni yanzu me ya ka mata nayi hakika idan nayiwa umma haka ban kyuata mata ba na zama silar rabata da abinda ta dogara dashi da kuwa na tabbata mai kashin tsiya idan ma akwai abinda yafishi zaa iya kiranta dashi dan dole nasan abun amman bazai yuwu nayi silar rugujewar kamfanin umma ba ko babu komai umma ta wuce haka a wurina."can kuma maganrsu sectry dinsa ce ta shiga yawo acikin brain dinta ta sake runtse idanunta babu abinda bata tuna ba amman karshe taji bazata iyawa umma haka ba ko ranta tace tana so zata bata bare yin aiki da AGC compaing babu abinda ya kamata tayi daya wuce tai joing din AGC compaing. Dawowa tayi ta durkusa gaban umma "kiyi hakuri umma ki amince min zanyi aiki da AGC " wani sanyayyar ajiyar zuciya aunty ta sauke tana hamdala acikin ranta "ko kefa maryama sai yau nasan kinsan meye hallici kuma tabbas ke yar halace,karki bari mu rasa kamfaninmu da mukai tsawon shekaru muna amfana dashi "to baba na amince ka fad'a masu zanyi aiki dasu "a'a maryama bafa zan yarda a dinga tozarta min Ke ba dan haka kiyi zamanki da rayuwa da mutuwa duk na Allah ne ko da kamfani ko babu zamu rayu "dan allah umma wallahi zan jure koma menene ni dai kawai Kiyi min addua umma tayi shiru ta rarrafa ta koma gaban grany "dan allah kiyiwa umma magana ta amince min tunda su suka nemi ne nasan bazasu tozartani ba kai ni akan martabar gidanmu babu abinda bazanyi ba idan yau mr ata rayuwata yake bukata zan iya bashi akan mu rasa kamfaninmu tana gama fad'ar haka ta sake dawowa gaban umma tana kuka tana rokonta amman umma tayi shiru tare da had'e rai "dan allah aunty kisa baki umma ta amince da kyar granny da aunty sukasa umma ta amince tare da mata fatan alkhairi." Ahankali ata yake tafiya cikin shiga ta black suit hannusa daya cikin wondonsa yayinda James Ke biye dashi abaya rike da bakar jaka james yayi saurin shan gabansa ya bude masa glass door alokacin marayama na tsaye a office tare da sectary some suna magana akan yadda tautaunawarsu ta kasance akan waya a wancan rabar tare da neman afuwarta yana shigowa sectary tayi saurin gaishesa tana cewa "ga maryama hussein nan sir ."ya tsya cak tare da dan waigowa ya kalleta wani sanyi dadi yaji ya ziyarci jijiya da gangar jikinsa a natse ya juyo gabadayansa ya tsura mata ido itama a natse ta dago fararen idanunta ta tsura masa babu wani alamun tsoronsa atattare daita sai dai take taji qirjinta yayi wani irin bugawa da matsanancin karfi kallon juna suke ido cikin ido tana tuna haduwarsu ta farko duk da lokacin idanunta a rufe suke cikin nikaf shima rayuwar da sukayi a mafarki ne ya shiga dawo masa daki daki ,wanka da yake mata lokacin tana yarinya, wasa daita har zuwa girmanta da komai ya gama bayyana ajikjta da yanayin da yake ta'ba komai na jikinta tare da amincewarta yadda take sarrafa shi duk wani abinda Ke faruwa a tsakninsa daita acikin mafarkinsa babu wanda bai zo masa ba alokacin ." a natse komai ya cigaba dawo masa boyayyayen ajiyar zuciya ya sauke sam ya manta james da sectary da suke tsaye sun kasa dauke idanu daga kallon juna ko kifta idanu basayi yaji kamar ya janyota jikinsa ya rungumeta yaji dumin jikinta na zahiri amman isa da jin kai bazai barsa ya aikata hakan ba ita kallon mamaki take masa mai ma yasa ya nace lallai sai tayi aiki à karkashinsa byn shine da kansa yasa aka koreta ? "shi kuwa kallon so yake mata yarinyar daya dade yana mutuwar so yarinyar daya dade yana marmarin haduwa daita ,yarinyar da yake muradin ta zamo mallakinsa itace tsaye agabansa a zahiri yana kallonta ba a mafarki ba ." Bai ce dasu komai ba yana nufi glass door na biyu wanda Ke tsakninsa da sectary dinsa .yana shiga office dinsa ya kasa zama ya daura duka hannayensa akan kujera yana jiran shigowarsu da sauri sectry tayi gaba maryama tabiyota abaya cike da sanyi jiki some tace "kiyi knowking kafin ki shiga batai mata mutsu ba dan gabadaya ta sadaukar da rayuwarta gara kawai tai hakuri tayi aiki karta zauna haka babu aiki sannan kuma babu aure dan bata ga mai qararren kwanan da zai aureta ba bugu da gari kamfanin su." a hankali tai knowking tana cewa "ko zan iya shigowa ?"Yes ! ya fad'a idanunshi na kan kofar shigowa tun daga kasa ya dauki kallon halittar dayafi qauna akan komai "mamanki ta iya haihuwa maryama ya fad'a acikin ransa tsayawa tayi ta rungume hannuwanta abaya tana hura masa hanci dan kallon da yake mata ya fara damunta sauke hannuwansa yayi ya zuba cikin aljihunsa yana cigaba da tsareta da tsumammun idanubshi masu bugar da zuciya da gangar jiki .Ita kuwa hade rai tayi sosai dan ranta ya soma baci tare da aiyanata wani sabon salon wulakanci zai mata shi kuwa fuskarsa wani annurin murmushi ne kwance amman idan ba mugun kallon kayi masa ba bazaka fahimta ba ya hade rai sosai yana cewa "me kikyi anan ? tayi matukar mamakin jin tambayarsa sai data maimaita kalmar sannan tace "mr ATA ne ya bukacini"ta fad'a har lokacin fuskata a hade ." Sai data hura masa hancinta sannan ta cigaba da magana "sunana maryama hussein bagoro wannan sabuwar ma'aikaciyar da kuka d'auaka na rana daya sannna kukayi out daita, yanzu kuma kuka sake dawo daita ku kace tazo tayi aiki daku bayan kunsa anyi cancelling aikin data samu tare da barazanar zaa dakatar da kamfaninmu ."ta qarasa maganr tana sake hura masa hanci kamar yadda take masa a mafarkinsa."gabadaya ya mamayeta da tsumammun idanushi yana kallon kyakkyawan lip's dinta da siririn dogon hancinta komai na jikinta daidai ya dan lumshe mata idanunshi saboda dadin muryarta kamr ya fashe da dariya dan ya fahimci ya mugun bata haushi korar da yayi mata amman da yake shin din asalin miskili ne wuceta yayi da sauri ya zauan Kan kujera yasa hannunsa daya yana shafa sajen fuskarsa, can ya dauki wani file yana dubawa batare daya ce mata komai ba har tsawon mintuna shabiyar sannan ya ce "zaki iya tafiya yanzu nayi busy ."ta sake Shaka matuka mutumin nan fa mugun dan rainin hankali ne amman wallahi babu inda zata sai ta amayar da duk abinda Ke ranta ta sake gyara tsayuwa "nasan saboda kwarewata yasa kuka sake nemana domin dai bazaku ta'ba samu wacce zata baku abinda kuke buqa....."shhii karki wani cika wa mutane baki anan dan har yanzu baki da wannan matakin kwarewar , idan kika ga na wasu zaki sha mamaki da kanki zaki kira kanki da miss zero ". "oh ! "gaskiya ne kam shiysa naga kun bukaci na dawo nayi aiki anan ? ya rufe file din hannusa da sauri yana kallon qaramin bakinta da magan Ke fitowa ta ciki ,kwata kwata babu wani alamar tsoro ko fargaba irin wanda yake hangowa a fuskar mutane dake aiki akarkashinsa idan suna tare dashi ."ni wallahi da an sani an barni alico insurance dina nayi aikina dan ma yafi kwanta min arai ."tayi mgnr tana rausayar masa da kwayar idanunta ."tsaki yaja yana motsa lip's dinsa "kisani duk inda zakije da sunan Kiyi aiki bazai ta'ba kai nan ba saboda aiki a AGC compaing ba qaramin abun alfahari bane ..."kayi kuskuren fad'ar hk sir ." ya ware tsumammun idanunshi sosai yana dubanta da mamaki kwamce a fuskarsa "eh haka na fad'a kayi kuskure sir kawai da dai da kun barni acan kawai batare da kun nuna karfin iko ba bare kace me ?mema kace ? "aiki a AGC compaing ba qaramin abun alfahari bane ."?"to a wurin wasu kenan yake abun alfahari amman ni dai abinda nayi imani dashi ko wani kamfanin na samu aiki zanji dadinsa sannna zanyi alfahari dashi kuma zanyi masu aiki mai kyau ." kun tursasa mutun yazo yayi aiki daku yanzu kuma kazo kace kayi busy dawa kenan kayi busy kai kai waye ma kai tukun ?ta fad'a a fusace .." Mmn sudais