# Real eeshow Book 2 3️⃣5️⃣➡️3️⃣6️⃣ Yana ɗaura haɗaɗen rolex a hannunsa kamar kullum ba wanda ya tarar a falo se Meemah datasha uwar kwalliya kamar wadda zata gasar kyau abinka da miskilin mutum ya fiske kamar besan da zaman wata halittaba yayi hanyar waje cikin ƙissa ta miƙe haɗe da cewa"Ya Abdallah kaifa nake jira mutafi su Mum duk sun tafi airport ɗin". ba tare dayabi takanta ba ya cigaba da tafiyarsa abunsa ganin be kulata ba yasata ta fita cikin sauri tabi bayansa lokacin data fita har security ɗinsa sun buɗemasa sabuwar G-box ɗinsa yana niyyar shiga cikin sauri ta ƙarasa gurinsa tana niyyar shiga kallo daya jefeta dashi ne yasa ta fasa shiga ya shige abunsa har Sani driver ya tada motar yaji Man of the world cikin husky voice ɗinsa yace"tashiga motar security mutafi". "okay Sir". nanya fita bejimaba ya dawo ya tada mota suka fara tafiya . Jingina yayi da jikin kujera ya rasa meke damunsa akanta daya rife idanunsa ita yake gani wani sashi na zuciyarsa se tsunkuninsa yake kan yaje gurin aiki koze ganta wani murmushi ne ya suɓucemasa ya rasa na menene a fili yace "wai meke damuna ne narasa dalilin dayasa dana rife ido ba wadda nike gani se wannan yarinyar anyako ba mayya bace". tsaki yayi sakamakon duk yanda yaso kauda tinaninta zuciyarsa ta hansa har suka isa airport yanata tsaki bemasan sun iso ba sakamakon duniyar tinani daya lula suna isa cikin nutsuwa Sani driver yace"Sir mun iso". firgigit ya dawo daga duniyar tinanin daya shiga yace"ok ". yafita yazagaya ya buɗemasa a hankali ya zuro haɗaɗɗen takalminsa waje gabaki ɗaya idanun mutanen gurin na kansa kowa so yake yaga wanene ze fito daga motar sake zuro ɗaya ƙafar yayi ya fita baƙaramun ɗaukar hankalin matan dake gurin yayiba yafara cikin takun zaratan maza ko takan Meemah bebiba yana shiga cikin gurin ya tadda Rahma rungume jikin Granny tana ganinshi ta saki Granny ta ruga da gudu tayi kansa shima a nashi ɓangaren buɗemasa hannuwa yayi alamar ta taho garesa hakance takasance kuwa tana zuwa ta rungumesa cikin murna ƙara rungumeta yayi tsam a ƙirjinsa yanajin wata irin ƙaunar ƙanwartasa na ƙara shigarsa sun daɗe a haka kafin su saki juna yakama hannunta murmushi Ammi tayi tare da cewa"ja'irar yarinyar badai ni kikaiwa haka ba kan wannan sangamin zakizo ki sameni ina zaune a shararren gurina nima bazan kulaki ba kuma kya koma gurin sangamin kifara kwana badai ɓangarena ba kije can duk abinda ze cinyeki ya cinyeki banda asara tunda dai ba ɗana ya cinye ba". dariya gabaki ɗaya gurin sukayi hadda Mommy dake ta faman yaƙe Abbih yace" yau kuma keda ƙawar taki ake jin kanku kuma". "eyi aiwai ita me ɗan uwa tana ganinshi ta sakeni tayi gurinsa". dariya Rahma tayi tace"tuba nike ƙawata nike Ammina". taƙarasa faɗa tana me kama kunnenta alamun bada haƙuri nan suka ɗunguma suka shiga motocinsu seda zasu shiga mota Rahama ta lura da Meemah nan taita farinciki suka shiga mota ɗaya suka nufi gida. Tsaye suke a bakin titi suna jiran me napep Inteesar tace"Aunty sekuma yaushe zaki dawo". ɗaga kai sama Badi'ah tayi alamun tinani sannan tace"jibi zan taho sekuma Allah yakaimu biki ya tashi". "kai Aunty dan Allah kizo da wuri". "ki kwantar da hankalinki insha Allahu da wuri zanzo". "yauwa Auntyna". tunda suka fara magana Jameelah ke sakin wani shu'umin murmushi wanda ita kaɗai tasan ma'anarsa karaf sukayi iso huɗu da Khadijah dake ƙoƙarin tsaida me napep harara suka sakarma juna kwafa Khadijah tayi nan suka yi sallama da Aunty Badi'ah tashiga napep sukuma suka juya saurin yin gaba Khadijah tayi tabarsu binta sukayi da kallo gabaki ɗayansu suka cigaba da tafiyarsu har suka isa gida. Suna shiga gida Jameelah taƙara narkewa tayi kalar tausayi alamu batason binsu saboda aga laifin Khadija sosai ran Inteesar yakai ƙololuwar ɓaci ganin yadda Khadijah keta ware Jameelah tana ɗari-ɗari cikin muryar kalar tausayi tace"Aunty Inteesar se anjuma". "kitaho mutafi man". "a'ah Aunty banason ina hana ƴar uwata sakewa naga Khadijah kamar batajin daɗi". "rabu da ita sakarai ce batasan nata ba zanji da ita". "dan Allah Aunty karkiyimata komai domin banason ranta yana ɓaci ata dalilina". taƙarasa faɗa tana mai shigewa ɗakinsu sosai tabasu tausayi tana shiga ɗaki taɗan leƙo taga yadda duk ransu yaɓaci dariya tayi tare da cewa"gaskiya Ummah naga plan ɗinnan naki yana tafiya yadda yakamata". "nidai abinda nike so dake kiƙara shigewa jikinsu harki samo lambarsa daga nan aiki yaƙare". "ai anjumannan zanje insaci numbersa a wayarta zasu gane kurensu dangin matsiyata kawai". "yauwa tawan". nan sukaita hirarsu ta tsara plan ɗin da zasu mallakeshi. "Kewai Khadijah wacce irin mahaukaciya ce ya yarinyar nan tana binmu sauda ƙafa amma ke kina nunamata rashin ƙauna ƙiri-ƙiri Ummih wallahi bakiga yadda yarinyar tabamu tausayi ba saboda yarinyar ta natsu taita nunawa Khadija soyayya amma tayita wulaƙantata". "wallah Ummih ba tuban Allah da Annabi tayi ba ɗazu ina kallonta tana harar Aunty yazanyi in nike inso wanda kullum ƙoƙarinsa yaga bayana nikuma ina ƙara shigemasa kamar wadda batasan ciwon kanta ba ". yin kanta Inteesar tayi a harzuƙe zata doketa saurin ɓoyewa bayan Ummih tayi tana huci tace"ni kike faɗama bansan ciwon kaina ba Khadijah saboda kin rainani to wallahi senayi maganinki matsawar baki fita daka harkata ba mara mutunci kawai". "wallahi bazan fita daga harkarki ba Aunty ina na fita daga harkarki wazan kula". dakatar dasu Ummih tayi ta hanyar ɗaga musu hannu tace"ke Khadijah banason rashin kunya meye dan ƴar uwarku tabiku ai duk arziƙine wallahi idan baki dena wannan halin naki ba watarana sena karyaki sakarai kawai kuma naƙara ganinkinmata wani abu zakiga yadda zanmiki wallahi". nan Ummih tayita yimusu faɗa ana cikin haka wayar Inteesar tayi ƙara dubawa tayi taga sunan Pure one na yawo akan screen ɗin wayar murmushi tayi tare da ɗagawa tayi tare da cewa" salamu Alaikum ina yini". daga ɗaya ɓangaren ko amsa gaisuwarta beyiba kamar wani mejin haushinta yace"!!!!!!!!!!!!! *MAN OF THE WORLD* Sighn and update by Real eeshow _Dan Allah sisters mukasance masu riƙe amanar juna dan Allah idan kinsan baki biyaba karki karantamun idan kuma kinbiya dan Allah karki fitarmun._ _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 3️⃣7️⃣➡️3️⃣8️⃣ "ki fito muna jiranki a ƙofar gidanku". ya gimtse wayarsa ba tare dayaji tabakinta beyiba shiru tayi tashi ga duniyar tinanj taji muryar Ummih tace"lafiya kike tinani mamana". ɓoyayyar ajiyar zuciya ta sauke tare da ƙaƙalo murmushin yaƙe tace"bakomai Ummih ba tinani nake ba". "kidena saka abubuwa a ranki dukkan tsanani yana tare da sauƙi kuma haƙuri baya taɓa faɗuwa ƙasa banza komai kikaga yafaru da bawa to da sanin Allah kimiƙawa me duka komai dake damunki insha Allah bazaku tama wofanta ba kedai a kullum ina muku nasiha daku riƙe gaskiyarku da amsar ƙaddararku hannu bibiyu". "insha Allah Ummih na". Ummih zatayi magana kenan Khadijah tace"Ummih wai Abbah har yanzu beyimiki zancen kayan ɗakin Aunty bane naga har yau ba'ah saimata ko tsinke ba gaskiya Abbah baya kyautawa da bikin Jameelah akeyi da yanzu yashiga ya fita yayimata". "kewai wacce irin me kunnen ƙashi ce ne da bakyajin magana ne iyi meye naki akan kayan ɗakin ko dole se anyi kayan ɗaki ake aure". ɗage labulen ɗakin Abbah yayi har yana huci yace"yayi munafuka to yaudai Allah yakamaki wato idan nafita tara ƴaƴanki kike kina ƙona namana to banyafe ba suɗin da kike kaiwa ƙarata me suka isa suyimun bakuma zanyi ko zare ba inkinyi zuciya kiyimata naga abinda yazama dole". Miƙewa Imteesar tayi tana gyara zaman hijab ɗinta dakamata tsawa Abbah yayi haɗe da cewa"kee kuma ina zaki". jiki na rawa tace"shine yazo yana waje". washe baki Abbah yayi yace"toh toh shine kuma kika tsaya san iyawa kika shanyashi". "ba shanyashi nayi ba Abbah yanzu ya kirani". "toh sarkin tsari kota ina aka ɓullomiki sekinsan yadda zaki kare kanki". muryar Uwar Gwarama sukaji tace"kaima dai Malam aikasan an tsotsa a mama yaza'ayi barewa tayi gudu ɗiyarta tayi rarrafe ai halin uwarta halinta har son nuna ita ta Allah ce fir'auna a zuciya duk ita ta biyo" "saura kuma inya baki kuɗi ki ɓoye kiga yadda zanyi dake". "gwara dai ka gayamata domin tana iya maƙalewa ta kawowa uwarta". jiki a sanyaye ta fice sukaci ka haɗu da Jameelah na fitowa daka ɗakinsu tana ganin Inteesar ta wani wage baki tace"Aunty dama yanzu nake shirin zuwa gurinki". "Allah ko ". "eyi wallahi inason intura whatsapp ne nawa yayi expired". "aiko fita zanyi Sis sede nabaki wayar idan kingama turawa ki ajemun". wani farin cikine ya mamaye zuciyar Jameelah a zuciyarta tace"yau zan samu cikar burina daka yau keda Zaid har abada shegiya tsinanniya sarkin rashin wayo". a fili kuma murmushi tayi tace"Yah Zaid ɗinne yazo ne Aunty naga irin wannan wankan haka ai wannan sekisa ya kifa Aunty". miƙamata wayar tayi haɗe da yin murmushi tace"kudai bakwa rabo da shiririta ingoni sena dawo". taƙarasa zancenta tana ciremata password ta miƙamata ansa tayi tare da sakin wani shu'umin murmushi tace"adawo lafiya Auntyna maganin kukana". murmushi kawai tayi ta wuce abinta tanajin wata irin ƙaunar ƙanwarta na shigarta. Tana fita ta hangeshi tsaye shida babban amininsa Muhseen sun haɗe cikin ƙananun kaya sunyi matuƙar amsar jikinsu sunyi sharr dasu cikin nutsuwa take tafiya kamar wadda take tausayin ƙasa tsaki Zaid yayi ya shige cikin motarsa cikin masifa yace"baza ka taho mutafi koko haifarmu tayi da seta gama isarta zata fito kamar wata uwarmu nina ƙiji jinin baƙin wulaƙanci ko wani abun mukazo nema gurinta da zata rainamana hankali sannan tabamu". "anya ko Zaid hankalinka ɗaya Inteenka cefa". a zafafe yace" koma wacece da Allah Malam ka taho mutafi inbazaka shigoba ni zan wuce". "to Invitation ɗinda zamu batafa". "nafasa ko dolene satayi gayyar kashigo mutafi". ganin Muhseen bashi da niyyar shiga ne yasa yiwa motar key ya tafi a guje tare da bulamusu uwar ƙura mamakine yakama Muhseen a zuciyarsa yace "anya ba wani abun Inteesar tayiwa Zaid ba kuwa domin naga kwana biyunnan koson inyimasa maganarta bayayi wanda da har so yake ayimasa zancenta gaskiya da abinda yake faruwa bara inji tabakinta koma meke akwai zanji". jiki a sanyaye taƙaraso gurin nunawa tayi kamar bataji duk abinda ke faruwa ba a tsakaninsu ba cikin girmamawa tace"ina yini Yah Muhseen". sakarmata murmushi yayi haɗe da cewa"amarya bakya laifi kokin kashe ɗan masu gida lafiya ƙlau". murmushin yaƙe kawai tayimasa haɗe da cewa"hmm haka dai kace Yah Muhseen amma ni ai bankai ba". "harma kin wuce domin ninasan halin kayana mekika yiwa abokinane naga yaƙi tsayawa". "hmm wallahi ba abinda nayimasa ". "tino dai domin hakanan baze riƙa jin haushinki ba daliliba". shiru tayi secan tace"wallahi nidai a iya sanina ba abinda nayimasa". "ok zan tambayeshi inji dama zuwa mukayi mu tambayeki events nawa zaki sekuma iv ɗin ɗaurin aure da zamu baki yaƙi tsayawa ". baƙaramun sanyi jikinta yayiba sakamakon jin abubuwan dataji Zaid na faɗa akanta ta girgiza kai haɗe da cewa"ba abinda zanyi Yah Muhseen ". waro ido Muhseen yayi hakan dayayi seda yabawa Inteesar dariya yakama baki yace"haba ƙanwata baki isa ba kinko san yadda muka daɗe muna jiran wannan ranar ta bikin Zaid kuwa da zakice haka ". "a'ah wannan dole mutumina yariƙa jin haushinki walkahi ace biki kamar na Zaid ba'ayi komai ba sekace bikin bazawara to bazeyiwu ba dole ki faɗi abunda za'ayi inke bazakiyi ba mu zamu haɗa dakanmu". "toh nidai Yah Muhseen walimah kawai zanyi sauran kuma nabarmaka komai a hannunka duk abinda kace haka za'ai". "ok yanzu kika yi magana zan tsara komai insha Allahu". "tom ". "yauwa gobe zan dawo tunda kinga jibi za'ah fara biki gobe zamuzo mu kawomuku kuɗin ƙunshi koma dai meke akwai zamuyi waya ina Tweeny ɗin taki". murmushi tayi tace"tana gida inkirata ne". "a'ah kibarta nakirata a waya muji schedule ɗin ita data tsara". "toh ". nan yayimata sallama yana mamakin canzawar aminin nasa lokaci ɗaya shiga gida tayi shikuma ya wuce. Zaune yake akan haɗaɗiyar kujera system nakan cinyarsa yana operating ɗinta tashigo ɗakin ko ba'ah faɗaba yasan ba wanda ze shigo masa kai tsaye se Sweetheart ɗinsa da gudu taƙaraso inda yike tare da yin hugging ɗinsa ta baya tace"I miss you Ya Abdallah". sauke system ɗin dake kan cinyarsa yayi tare da cewa"miss you too dear ina zaki kika sha wannan wankan haka kamar wadda zata gasar kyau". yaƙarasa faɗa yana jan kumatunta kyalkyalewa tayi da dariya tare da cewa"shan ice cream zaka kaimu sannam inaso inyo shopping ɗin wasu abubuwa". murmushin daya ƙara yimasa kyau yayi hakan yasa Meemah dake tsaye tana kallonsu ƙara narkewa a duniyar ƙaunarshi yace"menene wasu abubuwa kiyi list kibada su Abubakar su siyomiki man Sweetheart kinga kingaji da yawa ki huta". cikin shagwaɓa tace"Allah Allah ni bangaji ba ka shirya ka kaimu yaushe rabona da ƙasar please Bro". jamata kumatu yayi tare da cewa"toh shagwaɓatuna bara na shirya muje kizauna a falo kijirani". yaƙarasa zancensa tare da kallon bakin ƙofa Meemah yagani tsaye ta shagala da kallonsa ɗaure fuska yayi kamar be taɓa dariya ba tsallen murna Rahma tayi tare da cewa"seka fito Bro dan Allah fito da wuri domin so nike mu zagaye garin Abuja". "toh ". nanta miƙe cikin farinciki suna haɗa ido da Meemah yajefeta da wani kallo tafice ba tare data shiryaba. Cikin wata dakakkiyar gizna yafito brown se ɗaukar ido take baƙaramun amsar jikinsa shadda tayi ba abinka da cikakken namiji me jini a jika daɗan sassarfa yake sakkowa daga stair zaune yasamu su Mummy suna hira Rahma naganin sakkowarsa ta miƙe zumbur tare da cewa"tashi mutafi Sis ga Yayah nan". mumrmushi Mummy tayi tare da cewa"toh ƴar gidan Yayah se tafiya ko to adawo lfy". "Allah yasa Mum". cewar Meemah murmushin gefan baki yayi tare da cewa"Mum semun dawo". "toh adawo lfy kardai ayi dare". "insha Allah ". yafaɗa yana tafiya nansuka tafi. Tsaye suke a gurin jeweleries suna dudubawa juyamusu baya yayi yana waya yana katse wayar ya juya yana bin jeweleries ɗin gurin da ido sexy eyes ɗinsa ne ya sauka kan!!!!!!! *Wannan littafin na kuɗine inbaki biyaba dan Allah karki karantamun inkuma kinbiya dan Allah karki fitarmun mu riƙe amanar juna Sighn and udate by Real eeshow MAN OF THE WORLD* Votes and comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 3️⃣9️⃣➡️4️⃣0️⃣ Wasu diamond necklace se ɗaukar ido suke guda biyu iri ɗaya baƙarmun kyau suka yimasa ba hakan yasashi kai hannu ya ɗakkosu jin muryar Rahmah yayi tace"wow Yayah ya akai idanunka ya hangomaka wannan haɗaɗen necklace ɗin ba tare damu mungashi ba". "baku da ido ". "hhh kaji Yayah bani dan Allah". satar kallon Meemah yayi ta gefan ido yaga yadda ta tsaresu da ido tanata zabga smiling murmushin gefan baki yayi tare da cewa"gashi". ansa tayi tare da cewa"wannan ta hannunka fa ". yana lumshe sexy eyes ɗinsa kyakyawar fuskarta yagani lokacin daya kamata tana ma hotonsa kiss sake tinowa yayi da lallausan lips ɗinta daya yiwa kiss batare daya sani ba murmushi ya suɓucemasa bazato yana duniyar tinani yaji karaɗin muryar Rahama tace"gaskiyane Yayah niko zanso inga Auntyntinnan tawa me sa'ah haka datayi wuff da zuciyar ɗan uwana lokaci ɗaya haka naga ka mutu akanta haka amma ko wacece me sa'ah ce zanso ganinta dan nasan ɗan uwana bazeyi zaɓen tumun dare ba nifa harna ƙagu danaga photonta dannasan ba baya bace Yayah meye sunanta ". murmushin dabe shirya yinsa bane ya suɓucemasa ya shafa yalwataccen sajensa tare da satar kallon Meemah daketa faman doka murmushi a tinaninta ita yake nufi murmushin gefan baki yayi haɗe da cewa"ina ruwanki zata bayyana nanda lokaci ƙalilan kedai kullum ki wanke ido domin nasan kema zaki yaba da ita 100%". Wani farin cikine ya lulluɓe zuciyar Meemah a zuciyarta tace"ashe dama shima yana sona yaketa jamun aji yana nunamun kamar bayasona nifa dama nasan yana sona domin duk wani namiji me lafiya ya ga irin shigar da nikeyi dole hankalinsa ya tashi aiko yanzu zan fara nunamaka zallar ƙauna ashe dama bason wannan kucakar yarinyar yakeba kenan dole inzo inzage gurin nunamaka zallar ƙaunar da nike maka". jitayi Rahama ta taɓata tare da cewa"yadai Sis tunɗazu naketa magana kinyi shiru koke bakyason kiga matar da Yah Abdallah ya mutu akanta ne". "inaso inganta man Sis". riƙe ɗaya sarƙar yayi a hannunsa ba tara daya saka cikin kayan siyayyarba suka nufi gurin biyan kuɗi suka biya suka nufi hanyar oasis. Ɗaure yafito da towel a ƙugunsa hannunsa kuma ƙaramin towel yana sharce gashin kansa ta mirrior ya ga abokinnasa kama haɓa yayi alamun mamaki yace"mutumin shine zaka ƙaraso koka taɓani". harara Muhseen ya maka masa tare da cewa"yanzu ai seka koma tunda nima bakason ganina". "nina isa ince banason ganinka". "harma kayi yawa tunda ka iya tozartani a idon duniya muje gurin yarinyar nan domin bata invitation shine sekace wanda ze bar gari kashiga zazzaga ruwan masifa ta inda kake shiga batanan kake fita ba kafin ta ƙaraso kabar gurin aini a tinani ko wani abun tayimaka bekamata koni na sani ba seka hukuntata iya kaida ita shine so na haƙiƙa bakazo kana tozartata a gaban kowa ba idan ni kayi a gabana ai wani be kamata kayi a gabansa ba domin su magauta haka suke so yarinyar nan ko mara haƙuri ce bekamata kayimata haka ballema ita bameson fitina bace dan Allah abokina abinda nakeso dakai koda wani abun tayimaka kariƙa bari daga kai se ita seka nunamata abinda tayi ba daidai bane seta gyara ba tare da wanima yaji abinda kuke cikiba". zama Zaid yayi kan kujerar gaban dressing mirrior tare da cewa"zancen gaskiya ba abinda yarinyar nan tayimun abokina kawai lokaci ɗaya naji na tsaneta koson ganinta banayi kai datake matsowa bakaji wani shegen wari na fita daka jikinta ba kamar jaɓa zahirin gaskiya kuma banajin zan iya rayuwa da ita domin se yanzu nagane ba ajina bace Jameelah ce daidai da class ɗina". A gigice Muhseen ya ɗago jin furucin abokinsa murya na rawa yace"anyako Zaid kana cikin hankalinka kuwa Jameelah fa ƙanwar Inteesar wanne irin mummunan abu kake ƙoƙarin aikatawa haka". duƙawa Zaid yayi a gaban Muhseen kamar wanda zeyi kuka yace"niko nasan menake cewa Muhseen zancen gaskiya bazan kwari zuciyata ba na tilastata kan abunda bataso ba dan Allah ina roƙonka daka tayani neman mafita domin idan na rasa Jameelah wallahi zan iya samun babbar matsala Inteesar kuma dan Allah kazo muje nabata haƙuri domin gaskiya yanzu bana ra'ayinta……". cikin tsananin ɓacin rai Muhseen ya bugamasa tsawa tare da dakatar dashi da hannu yace"nagaji da jin wa'innan miyagun kalaman naka marasa daɗi kuma bari kaji infaɗamaka karka indai seda sa hannuna zaka samu Jameelah wallahi bazaka taɓa samunta kuma daka ranar daka aikata wannan mummunan aikin da kake ƙoƙarinyi karka ƙara nuna kasanni domin ni bazan iya rayuwa da mutum butulu irinka ba mayaudari wanda besan abinda kemasa ciwoba mezaki da ragowar maza yarinyar daba abinda tasani sebin maza". a zafafe Zaid yaci kwalar Muhseen yana huci idanunsa sun rine se uban huci yake yace"kai waye da zaka riƙa faɗan munanan kalamai akan farincikina to bari kaji infaɗamaka abinda bakasani ba kan Jameelah a shirye nake dana ɓata da uban kowa dan haka iname gargaɗinka da indai kanaso mushirya dakai kaso abinda nake so ". fizge jikinsa yayi daga riƙon da Zaid yayimasa cikin ɓacin rai Muhseen yace"ni ba kowa bane face abokinka meson ganin cigabanka amma tunda kace zaka iya ɓatawa da uban kowa kasani daka yau bani bakai kowa ya kama gabansa ko a hanya kaganni karka ƙara nuna kasanni ka manta dani a babin tarihin rayuwarka banza butulu kawai". a harzuƙe Zaid yace"seme ninamafi son haka sarkin takura kawai kai kaje ka aureta man shine zan tabbatar dakai ba butulu bane ɗan sa ido kawai rayuwarka ko tawa". nan Muhseen yafice rai ɓace tsaki Zaid yayi yacigaba da shafarshi yana gama saka kaya wayarsa dake kan gado tashiga ringing zama yayi a gefan kan gadon tare da jawo wayar hakan yayi daidai da katsewar kiran buɗe wayar yayi yashiga cal log dan duba waye mekiran wani kiran yaƙara shigowa baƙuwar number ya gani har ze jefar da wayar yafasa ya ɗaga tare da karata a kunnensa daga ɗaya ɓangaren Jameelah naji anɗaga tasaki doguwar ajiyar zuciya tare da cewa"Yah Zaid ina yini". jin muryarta ne yasashi lumshe idonsa haɗe da buɗe lokaci ɗaya yace"lafiya ƙlau dawa nake magana". yaƙarasa faɗi tare dason ƙara tabbatarwa dakansa ba gizon data saba yimasa bane murmushi Jameelah tayi me sauti wanda yaƙara narkar dashi a duniyar ƙaunarta taƙara narkar da murya tace"au Yayana baka ganeni bane ƙanwarka ce Jameelah". "a'aahhh kice Malama ce". "eh Yayah nice ya gida dasu Ummah". "lafiya ƙlau ƙanwata ya dalibanki". "Alhamdulillah ai se anjuma zasu zo Yayah". "ok masha Allah Malama Jameelah yaushe nima za'ah fara koyamun karatun nima". dammm ƙirjinta ya buga sakamakon jin ze ƙureta dakyar ta aro jarumta tace"haba Yayah aiku manyanmu ne kune masu koyamana mukuma mu koyawa na ƙasa damu". "a'aaah ƙanwata kice dai bazaki koyamunba dai". "zan koyamaka man amma ba yanzu ba dama kira nayi naji ya lafiyar Yayana". "aiko naji daɗi ƙanwata idan da kina free baki da wa'inda zaki koyawa karatu anjuma danazo kin rakani unguwa". "kaji Yayah meze hanani rakaka aiko sunzo nabasu haƙuri na tafi raka babban Yayana inmun dawo na koyamusu kazo kawai na rakaka baka da wata matsala". "nagode ƙanwata da kulawarki gareni idan kin shirya kiyimun flashing senazo na ɗaukeki mutafi". "bakomai Yayah ka taho yanzu mutafi a shirye nike nanda 8pm ma dawo". "toh gani nan zuwa". "yauwa". nanya kashe tare da ɗaura wayar a ƙirjinsa ya rungume yanajin ƙaunarta naƙara nunkuwa miƙawa yayi yaje bakin mirrior yaƙara turare a jikinsa tare da saka hula matching ɗin kayansa ta ɗauki wayarsa da car key ɗinsa ya nufi down stairs. A falo yasamu Mum ɗinsa da Yasmeen zaune suna hira cikin girmamawa yaƙarasa inda suke ya langwaɓar da kansa tare da cew"Mum sannu da hutawa". "yauwa Son ina zuwa haka naga kasha uwar kwalliya kamar wanda zashi gasar kyau kodai gurin ɗiyae tawa zaka". sosa ƙeya yayi alamun kunya tare da cewa "eh Mum can zani". "ok idan kaje kace ina gaisheta". "zataji". Yasmeen da kanta ke cinyar Mum ce tace"Yayah wai wanne event Aunty zatayine naga guri na ƙurewa har yau bamu sani ba". dammm ƙirjinsa ya buga yawun bakinsa ya ƙafe lokaci ɗaya a zuciyarsa yace"bazan sanar daku gaskiyar al'amari ba domin nasan halin Mum zata iya yimun wani abun". yana cikin zancen zuci yaji muryar Mum tace"kayi shiru saboda tanaso tashiga cikinsu ne ayo komai da ita". wata dabara ce tafaɗomasa yasaki murmushi yace"Mum nima na tambayeta mezatayi tace wai ita batason ayi bidi'ah a bikinta batason komai wai idan akayi bidi'ah a biki befiye albarka ba na rasa yadda zanyi da ita dana dameta da maganarma harda yimun kuka nikuma banason abinda zeriƙa ɓatamata rai shiyasa na haƙura nima". Murmushi Mum tayi a zuciyarta tana ƙara godewa Allah daya bata kamilar suruka a fili kuma tace"aiko daughter bata isaba dole ayi ko kamune duk salahancinta kuwa ina za'ayi biki sulungudi kamar na mutuwa". "wlh kuwa Mum kinji Auntynnan tawani kwafsa mana data bari ansha shagali aida ba haka ba nifa harta ɓatamun rai ". murmushi Mum tayi tace"da gaskiyarta gaskiya yarinyar nan tanada hankali shiyasa nake ƙara godewa Allah dayayimun kyautarta a matsayin suruka samun irinta a wannan zamanin se an tons kariƙa dakyau Zaid domin yarinyar bata da laifi insha Allahu zan kula da ita tamkar Yasmeen ka gaisheta kace nace dole ayi kamu". "zataji Mum sena dawo". "toh seka dawo Allah ya tsare". "Ameen ". nanya fita yabar Mum da Yasmeen sunata yabon Inteesar. Direct unguwar su Inteesar ya nufa ya tsaya daka ɗan nesa da gidansu yayi parking yayi hakan yayi daidai da fitowar Hauwah zata shiga gidansu Inteesar daga nesa ta hangi kamar motar Zaid mamakine yakamata ganin ya tsaya nesa da gida shiga gida tayi cikin sauri Jameelah dake raɓe a zaure tana ganin wucewar Hauwah cikin sauru ta fice ta nufi inda yayi parking tashiga yaja suka ɗauki hanyar oasis. Samun Inteesar tayi ta fito daga wanka se ƙamshi ketashi sakamakon anfara yimata gyara cikin girmamawa tace"Ummih sannu da hutawa". "yauwa Hauwah". "Inteesar kunyi waya da Uncle Zaid ne naga motarsa a ɗan nesa da gidannan". "a'ah mekika gani ". "motarsa nagani aɗan nesa da gidannan ". "ko ɗaya wataƙila gurin Abbah yazo zasuyi wata maganar". "ƙila kuwa". nan suka cigaba da hirarsu batare da zargin komai ba. Suna isa Oasis yana gama parking cikin shaukin so yace"ƙanwata bara na buɗemiki saboda banaso kina aikin wahala". "kaji Yayah daka barshi ma na buɗe aiki ni nake aikin abincin gidanmu gabaki ɗaya". "eh dai kidaibari na buɗemiki". "toh". nan ya fita ya zaga ya buɗemata suka fito suka nufi cikin gurin ɓangaren Namijin duniya ma baƙaramin siyayya yayiwa su Rahama ba shikuma yasamu seat ya zauna yasa sukayi oder duk abinda sukeso aka kawomusu bayan sun gama cine yabawa Rahama atm card ɗinsa aka ciri kuɗin abubuwan da suka siya yayi gaba suna binsa a baya necklace ɗin dake hannunsa ce ta faɗi ya duƙa da niyyar ɗakkowa kafin yakai ƙasa Zaid ya rigasa!!!!!!!!! *Kuyi haƙuri Sisters bani da lafiya se yau na samu sauƙi dan Allah ku sakani a addu'o'inku .* Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 4️⃣1️⃣➡️4️⃣2️⃣ Yana ɗagowa da niyyar basa sukayi ido huɗu da Namijin duniya kallon-kallo suka shiga yi yayinda Namijin duniya ke jifansa da kallon tuguma cikin inda-inda Zaid yace"Ina yini Yah Abdallah". "lafiya ". yana gama faɗin haka ya miƙa hannu ya anshi necklace ɗin hannun Zaid ta gefan ido ya kalli wadda ke gefan Zaid a zuciyarsa yace"kenan yaudarata yakeyi". rasa me basa amsa ne yasashi fara tafiya yana mamakin abinda idanunsa suka ganemasa lokaci ɗaya yaji wani abu na tasomasa daga zuciyarsa se huci yakeyi yayinda yakejin haushin kowa direct gurin da yayi parking ɗin motarsa yashiga tare da jingina da jikin seat yanajin zuciyarsa na mugun tafarfasa a zuciyarsa yace"meyasa zeyimata haka seda yarinya ta aminta dashi shine ze zage yariƙa cin amanarta aiko yazama dole na ɗauki babban mataki akansa ". wata zuciyarce tace"tokai meye naka na damuwa da yarinyar da bata ganin darajarka yaje yayita yaudararta matsalarsu". wata zuciyar ce tace"yazama dole ka kula da rayuwarta tunda a ƙarƙashinka take kaje kawai ka faɗamata koda zata gwasaleka shine kawai mafita". jin shigowar su Rahama ne yasashi buɗe rinannun idanunsa da yaketa ƙoƙarin ɓoye damuwarsa yashiga yiwa motar key dafa kafaɗarsa Rahama tayi tare da cewa"Yayah meyasa naga gabaki ɗays mood ɗinka ya canza daka haɗuwa da Yah Zaid lafiya". ba tare daya kalleta ba yace"bakomai sweetheart muje nakaiku gida inada wani mahimmin aiki a office ". "toh mutafi tare man Yayah". "a'ah bari na kira Salisu driver yazo yamaidaku gida". "toh". nan yayi dialing number Salis yayimasa kwatancen ta hanyar da zasu haɗu yabada su ya nufi office ɗinsa cike da zaƙuwar son yaganta. Ɓangaren Muhseen ko yana isa gida ya nufi part ɗin Abbansa zaune ya sameshi yana karanta jaridah Amminsa na haɗamasa tea ƙarasawa yayi cikin falon ya zauna kusa Abbansa yayi ƙasa da kansa kamar me neman wani abu yace"Ammih sannunku da hutawa". "yauwa Auta waya taɓamunkaine ". cewar Abbah yana aje jaridar dake hannunsa yajawo Muhseen jikinsa kwantar da kansa yayi a cinyar Abbansa tare da cewa"ba Zaid bane". "me aminin naka yayimaka". cewar Amminsa tana miƙawa Abbansa tea turo baki yayi kamar wani ƙaramin yaro yashiga zayyanewa su Amminsa duk abinda yafaru har abinda Zaid yayimasa be rage komai ba seda ya faɗamusu murya a raunane yace"Abbih dan Allah inaso kuyimun wata alfarma". "faɗi Auta kota mecece indai munada halin yimaka zamuyimaka". sauke numfashi Muhseen yayi tare da cewa"Abbih batama fi ƙarfinku ba dan Allah ku temakeni kuyimun ". "faɗi munajinka". cewar Amminsa dake maida hankalinta garesa ƙasa yayi da kansa yana wasa da ƴan yatsunsa tare da cewa"dan Allah Abbih inaso indai Zaid ya fasa auren Inteesar ku ɗauramun aure da ita a ranar kuma misalin lokacin ɗaurin aurensa da ita banaso a fasa komai". shiru gurin gabaki ɗaya ya ɗauka zuciyar Muhseen se bugawa takeyi da sauri-sauri gani yakeyi dakyar idan iyayensa zasu yadda gyaran muryar da Abbansa yayine yasa jikinsa ƙarayin sanyi a zuciyarsa yanata addu'ah muryar Abbah ce ta katseshi daga dogon tinanin daya shiga yaji yace"indai wannanne Auta ka kwantar da hankalinka indai yadda ka faɗamana zancennan haka yake insha Allah zan nemamaka aurenta". cikin farinciki Muhseen ya rungume Abbansa tare da cewa"nagode Abbana maganin kukana ina alfahari da samunka a matsayi mahaifina I love you Abbah". murmushi Ammih tayiwa tilon ɗan nata ganin yadda yaketa farinciki tace"wato ni baka alfahari dani ko". saurin sakin Abbah Muhseen yayi tare da rungume Ammih yace"niko nake alfahari da uwata datafi ta kowa a duniya amma Abbah karka faɗawa kowa wannan zancen a gurin ɗaurin aure idan yafasa sena aureta domin banaso duniya tayimuj kallon maci amanar abokinsa". "toh Allah ya nunamana". "Ameen". nsnsuka cigsba da hirarsu daka bisani Muhseen ya nufi part ɗinsa ya kwanta a makeken gadonsa tare da kara wayarsa a kunne tare da cewa"ƙawar amarya se yanzu naga miss call ɗinki". "eh dama kira nayi naji ya zancen schedule ɗin biki najiku shiru kuma abu se matsowa yakeyi ko ƙunshi bamuyiba". murmushin takaicin abubuwan da abokinsa keyi yayi tare da cewa"turomun da account number ki nasakamuku kuɗin ƙunshi shaf na manta ne muna cikin hidima munata tsara event ne". "okay toh bara na turomaka ". "tom". nan sukayi sallama yanamaijin tausayin Inteesar. Yana shiga Comphanynsa ko parking beyi mekyauba ya buɗe ya fita ko takan masu gaidashi bebiba ya nufi gurin elevator yashiga ya nufi office ɗinsa mutane se gaidashi sukeyi bemasan sunayi ba ya tura ƙofar office ɗinsa da ƙarfi kalloj kujerar Sakatariya yayi yaga ba kowa hakan yasashi cikin sassarfa ya buɗe ƙofar da zata sadashi da office ɗinsa yana buɗewa sansanyan ƙamshin room freshner daya haɗe da sanyin ac ya bugi hancinsa lumshe sexy eyes ɗinsa yayi yana shaƙar daddaɗan ƙamshin tare dabin ko ina na office ɗin da kallo gani yayi ko ina fes dube-dube yashigayi koze ganta ganin beganta anan bane yasashi nufar toilet direct ya buɗe nanma beganta ba jiki ba kwari yakoma kan ɗaya daka cikin kujerar office ɗin yazauna tare da tinanin ta inda zefara nemanta yabata shawara kan karta yarda ta auri Zaid ba mutumin kirki bane ganin bashi da wata mafita yasashi fita ya shiga motarsa nufi unguwar daya taɓa ajeta yana tinanin koze ganta ya daɗe a cikin mota ya dube-dube ko Allah zesa yahanta amma bega kome kama da ita lokaci ɗays yaji kansa na mugun ciwo tsintar kansa yayi da jin haushin kansa na nemanta da dayayi yaja motarsa yanata tsaki ya nufi gida. Washe gari suna tashi da sassafe suka shiga aikace-aikacen gida ita da Khadija sunkusa gama wanke -wanke Jameelah ta fito tana miƙa alamun tashinta bacci kenan kama baki tayi cikin iya bariki tace"Aunty meyasa baki tasheni nazo munyi ba kuketa gumurzun aiki ku kaɗai". hararta Khadijah tayi a zuciyarta tace"tsinanniya sekace yin aikin dama takeyi ". murmushi Inteesar tayi cike da soyayyar ƴar uwarta tace"ai aikinma ba yawa harma munkusa gamawa kije ki shirya idan muka gama semu tafi gurin ƙunshi". "toh Aunty". nanta koma ɗaki tana yiwa Inteesar dariyar tagama da ita a zuciyarta tace"toh a ina tasamu kuɗi bayan Yayah Zaid yacemun ko biyar be bataba ". ƙumƙunai Khadijah tashiga yi harara Inteesar ta watsamata haɗe cewa"kinga Khadija inbaki fita idonaba wallahi zakiga yadda zanyi dake koke zaki biyamat". nan taitayiwa Khadijah faɗa har suka gama wanke -wanken suka shirya gabaki ɗayansu suka tafi gidan ƙunshi. Ɓangaren Namijin duniya ko kobaccin kirki besamu yayiba Allah,Allah yakeyi gari ya waye ya nufi comphany ɗinsa ana kiran asuba yana fitowa daga masallaci yana komawa bedroom ɗinsa ya faɗa wanke yana fitowa a gaggauce yashiga shafa mai yana gamawa yasaka wasu haɗaɗun ƴan kanti sunyi matuƙar amsar jikinsa ya ɗauki phones ɗinsa ya shiga sauka daga bene cikin hanzari kaciɓus sukayi da Abbih ɗinsa daya dawo daga masallaci kallonsa yayi cike da mamaki yace "ina zaka haka da sanyin safiyar nan ". cikin girmamawa yace"Abbih ina kwana dama office zani inada wani aiki me mahimmanci ne shiyasa zantafi da wuri". "lafiya ƙlau amma dai ka tsaya ko tea ne kaɗansha kafijin kwarin yin aikin". "ai da wuri zan dawo idan na dawo nayi breakfast". "ok seka dawo ina fatan dai ka tuna yaune ranar da alƙawarinmu ze cika". "eh Abbih idan na dawo zan falamaka". yaƙarasa zancensa yana ficewa dankar Abbih ɗinsa yaƙara tayo da wata maganar murmushi Abbih yayi ya wuce . Yana fita ta anshi makullin ɗaya daga cikin sababbin motocinsa yashiga yaja ya nufi comphany ɗinsa lokacin daya isa tsirarin mutane ne suka isa ya nufi office ɗinsa yana shiga ya zauna tare kunna syatem ɗinsa yashiga duba abubuwa yanayi yana duba lokaci wasa-wasa har 11am ba Inteesar ba alamunta ɓangaren Namijin duniya ko yarasa meke damunsa se tsaki yakeyi yana duba cctv camera koda zega ɓullowarta amma shiru bata bs labarinta har ƙarfe huɗu jiki ba kwari haka ya nufi gida yanata tinanin meya hanata zuwa!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 4️⃣3️⃣➡️4️⃣4️⃣ Yana isa gida direct y part ɗinsa ya nufa a ya zube akan haɗaɗen gadonsa ya lumshe sexy eyes ɗinsa ya lula duniyar tinani dakyar ya iya tashi yashiga toilet yayi wanka yafito yana fitowa ya shirya cikin ƙanan kaya marasa nauyi ya nufi hanyar fita domin samawa cikinsa abu mara nauyi a falonaa yayi kaciɓus da Rahama datazo kiransa tana ganinshi tayi saurin juyamasa tana kukan shagwaɓa murmushin daya ƙarasamasa kyau yayi tare da kawota jikinsa cikin tausasa murya yace"sorry Sweetheart nasan nayi laifi na fita da wuri ". yaƙarasa zancensa yana kama kunnensa alamun bada haƙuri murmushi Rahama tayi tare da yin hugging ɗinsa cikin shagwaɓa tace"indai kanaso in haƙura seka faɗamun sunanta". "wakenan". "wadda ta zautarmana dakai kaketa zabga smiling jiya wadda ka siyawa necklace". murmushin dabe shirya yi bane ya suɓucemasa ya lakacemata hanci tare da cewa"zaki santa amma ba yanzu ba". bubbuga ƙafa tashigayi alamun bata yardaba kama hannunta yayi yace"muje yunwa nakeji idan nagama cin abinci zan faɗamiki kinji amma sekin dena kuka". "yauwa Bro na Abbih na nemanka a part ɗin Granny". damm ƙirjinsa yabayar domin yasan kwanan zancen jiki ba kwari yace"muje". "toh". nan suka nufi ɓangaren Granny yayinda zuciyarsa ke bugawa da sauri-sauri. Suna isa falon Granny suka tadda Abbih da Granny suna hira cikin girmamawa suka samu guri kan carpet suka zauna ƙasa da kansa yayi cikin girmamawa yace"sannunku da hutawa". "yauwa sannu mesunan Manya ". cewar Granny tana kallon Abdallah kallon Rahama Abbih yayi cikin nuna alamun rashin wasa a fuskarsa yace"ki shiga ɗaki zamuyi magana". "toh Abbih". nanta miƙe tashige bedroom ɗin Granny shiru ne ya biyo baya naɗan lokaci kafin daga bisani Abbih yayi gyaran murya tare da tattara hankalinsa ga Abdallah dake wasa da zara-zaran ƴan yatsunsa yace"kai muke saurare inafata dai yanzu kasamu daidai da ra'ayinka ko?". cikin dakiya tare da basarwa kamar besan me Abbih yake nufi ba yace"bangane ba Abbih". murmushi manya Abbih yayi domin yasan halin ɗannasa yace"kasan dai yaune ranar ƙarshe dana ɗibamaka akan ka fito da matar aure shine zaka nuna kamar bakasan inda zancena ya dosa ba to yanzu na tunamaka kasamu ko kuwa haryau bakasamu daidai da ra'ayin naka ba". jiɓine yashiga ketomasa dukda sanyin ac dake falon abinka da Namijin duniya seya make ya sosa ƙeya yace"eh to gaskiya har yanzu bansamu wadda ta kwantamunba amma aɗan ƙaramun lokaci zuwa lokacin dazan samu wadda tayi daidai da ra'ayina". "aiko kayi kaɗan yaro kayi ƙarya ka kwana da yunwa jiƙaka kakeso muyi musha yau ni Indo naga abinda ya isheni anyako wannan katon ba aljana ce ta aureshi ba kuwa yaza'ai ace duk irin zuƙa-zuƙan matan dake sonsa yace duk basuyi daidai da ra'ayinshi ya yaro da anyi maganar aure seyace a ƙaramasa lokaci inbaka da lafiya ka faɗamun in nemamaka magani domin so nike naga masu yimun addu'ah gaskiyar Meramu tacemun jifan jikana akayi shiyasa yaƙi aure naƙi yadda aiko kowaye senayi maganinshi ungo kiramun Meramu mutafi Malam na bayan tsauni ya bincikamun domin banga ta zamaba za'ah kassaramun jika". taƙarasa faɗa tana miƙawa Abbih waya yakiramata aminiyartata ansar wayar Abbih yayi tare da cewa"Innah ki kwantar da hankalinki ba wanda yayimasa wani abun basekin tafi wani gurinba". "yo ina hankalina ze kwanta anjefi jikana bakaga yadda idonsa yakoma kamar gautaba daka yin maganar aure oh ni Indo ka tashi ka miƙani gidan Meramu mutafi gurin wannan mutumin na bayan tsauni". "naji Innah amma inda kike ƙoƙarin tafiya ba gurine mekyauba Malami baze zauna a bayan tsauni ba sede boka kuma babu kyau zuwa gurin boka". matsar kwalla Innah tashiga yi tana jan majina tana cewa"yanzunan Iro ni kake ciwa zarafi kan zanje samowa ɗanka lafiya shine zakayimun sharri a ina nafaɗamaka gurin boka zani to nabarka da ɗannaka magautan su kasheshi insuna iyawanz zame hannuna akan ɗanka kuma ku barmu sashina tunkafin nima naci zarafinku". murmushi Abbih yayi ganin yadda Innah ta haƙiƙance wai ita ala dole an nunamata iyakarta lallashinta Abbih yashiga yi dakyar ta sakko tabarsu su zauna a falonta kallonsa Abbih yayi naɗan lokaci sannan yace"tunda kace har yau bakasamu wadda ta kwantamaka ba to ni dakaina zan lalubomaka". damm ƙirjinsa ya buga yayinda yaji yawun bakinsa ya ƙafe lokaci ɗaya kai kawai ya ɗagawa Abbih nan Abbih ya miƙe yayiwa Granny sallama ya tafi . Yana ganin fitar Abbih yasaki wata nannauyar ajiyar zuciya miƙewa yayi tare da zama kan kujera ya lumshe idonsa kamar koda wannan lokaci tinanin kyakyawar fuskarta yashiga yi wani ɓangarena zuciyarsa se tsukulinsa yakeyi daya kira Ahmad daya turomasa da numberta yaji ko lafiya batazo ba jin muryar Innah yayi tana cewa"mesunan Manya ka rabu da wancan sakaran uban naka bawani boka wallahi Malami ne gobe da safe zanje gidan Meramu ta rakani in ansomaka kasha abunka ba tare daya sani ba duniya ba gaskiya kai baka damu da mutumba shiya damu dakai kodai baka da lafiya mesunan Manya". jin abinda tacene yasa Namijin duniya yin wata dariyar dabe shirya yinta ba jin waiko bashi da lafiya a zuciyarsa yace"Granny dakinsan yadda lafiya tayimun yawa da bikice haka ba domin ina tausayawa yaran mutane domin nikaina nasan nakama ɗiyar mutane nasan bazataji da daɗiba". a filikuma ɗagamata kai yayi alamar eh bashi da lafiya riƙe hannunshi tayi tare da cewa"aikoda naji aiko gobe zansa Barirah ta tafi ƙauyensu tasamomin magunguna kafara sha shiyasa kenan naga kamar kana tsoron mata ashe ga inda matsalar take doleko kaji tsoron mata ashe ba kayan aiki aiko ba zance yanzu dai ka kwantar da hankalinka insha Allahu zaka samu lafiya kaima kamar sauran maza". dariya Namijin duniya yaƙarayi jin wai shike tsoron mata yace"Granny ya mutum yake gane yafara soyayya". washe baki Granny tayi tare da cewa"Mesunan Manya wata ka kamu da sonta ne". "a'ah abokina ne yakamu dason wata shine ya tambayeni". "ayo aina ɗauka kai ka fara soyayya ". "a'ah". "zakaji kana son ganinta akowanne lokaci baka da buri sena ganinta komai nata ze riƙa burgeka kodako rashin kunya tayimaka bazakaji haushi ba zaka kasance mejin tausayinta akowanne lokaci". ƙirjinsa ne yabada damm jin abinda tace a zuciyarsa yace"kenan sonta nike". wata zuciyarce tace"Allah ya kyauta inrasa wadda zanso se ƙasƙantacciyar cleaner tausayinta kawai nakeyi ". a fili ya furta "no tausayinta nakeji domin ni bani da lokacin ɓatawa". kallonsa su Granny sukayi Rahama tace"intayi wari maji". hararta yayi tare da miƙewa ya fice yabarsu. 5:00pm Zaune kowa yake a ɗakin taro kowa yasha kwalliya ta alfarma ba abinda ke tashi a gurin se kiɗa zaune take akan kujerar higher table ita kaɗai tasha make-up harta gaji inba farin sani kayimata ba bazaka ganeta ba domin tayi kyau sanye take da wata rantsatsiyar gown white me adon stone red se net ɗin da aka rifemata fuska daya kasance red komai na jikinta red ne shiru-shiru ba ango ba alamarsa se amarya tsu kan step ɗin Hauwah tahau ta nufi gurin Inteesar da idanunta sunfara tara ruwa ta sunkuya daidai kunnenta tace"Besty ki kwantar da hankalinki insha Allahu ba abinda yafaru dashi". maida hawayen dake ƙoƙarin fitowa tayi tare da yin murmushin yaƙe tace"Allah yasa Besty kinga irin abinda nake faɗamiki kinƙi yadda kikayo uwar gayya gashi ba lallai yazo ni bikinnan wallahi duk yaficemun daka rai domin jikina duk sanyi yakeyi". "dan Allah kiriƙa haƙuri wataƙila wani abun yatsayayi bakiga abokansa duk sunzo ba shima yana hanya". "Allah yasa". nan Hauwah takoma seat ɗinta na babbar ƙawar amarya. Dariya Jameelah tayi ganin Inteesar kaɗai akan kujera tare da kallon ƙawarta Hindatu tace!!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 4️⃣5️⃣➡️4️⃣6️⃣ "Hmmm kalli tsinanniyar se zare kurma-kurman ido take a kujera ita kaɗai kamar kazar da aka tsoma cikin ruwan zafi ai wallahi tunda tace zata jadani tana tare da wahala domin muddum Ummanmu na numfashi bazata taɓa barinsu suyi aure gidan jindaɗi ba sede suganmu muna hutawa suko sede su ƙare dayin aikatau da wanke-wanken gidan mutane da shara domin ni idan na auri Zaid ko kwancen kaya bazan temakesu dashi ba". "gaskiyane Mrs Zaid Cheif judge aikinki na kyau mudai idan abunnan ya tabbatu Allah yasa kar a manta damu domin nasan halinki dakinsamu duniya kike shafawa idanunki toka ki babbake komai". "haba ƙawata kisha kuruminki wannan karon zanbaki mamaki domin so nike kema kiyi ramm da zuciyar babban amininsa Muhseen kinga shikenan amincinmu yaƙara ɗinkewa". "Allah ƙawata ammafa kinaja sosai amma kina ganin ze kulani kuwa domin gayennan naga alamu kamar yanada girman kaifa". "ke da Allah jacan girman kanshin banza munada Umma fa faɗuwar gaba asarar namiji ai ba'ah shiga dawa dan ƙarya kedai kawai ki kwantar da hankalinki zakiga yadda jikinsa ze riƙa tsuma akanki ai ina tinanin duk girman kansa bekai ɗan gogana ba amma dayasha aiki idan yaganni kamar ze lasheni haka yakemun shima zakiga yadda ze koma kai gaskiya nagaji so nike naɗan fita shan ice cream bara na kira Sweetheart yakaimu gurinnan yacika zafi". dariya Hindatu tayi tare da tafawa da Jameelah daketa faman yatsuna tace"lallai ƙawata gaskiya kin ƙaro wulaƙanci wato angon da amaryarsa ke jirama keshi zakisa ya kaiki shan ice cream baki da case kina cin duniyarki da tsinke wallahi". "sosaima kuwa idan banci lokacina ba yanzu yaushe kikeso naci koko so kike nayi ƙara'ih shekaran jiya da muka fita yasiyamana layin me &u dan yariƙa jina a waya suko wa'incan gaulayen da kikaga sunata faman kiranshi aikin banza sukeyi domin nina sakashi ya kashe wayarsa bazasu taɓa samunsa ba sa ƙaraci nacinsu su haƙura inbada abin namiji mezeyi da ɗiyar marasa asali bayan ga ƴar dangi gaba da baya itakuwa fa waya taɓa sanin dagin wannan me farar ƙafar". "gaskiya ne tawajena kici lokacinki". "yauwa tawajena". nan ta ɗakko wayarta daka jaka murmushi tayi tare da cewa"oh kinga ɗan halak yanzu muke maganarsa sega kiranshi ai bara naɗauka". "yadai kamata tawan". Ɗagawa tayi tare da yin ƙasa da murya tace"hello Dear yakake". "lafiya ba lafiya ba tunda banji lafiyar sarauniyar birnin zuciyata ba tunɗazu naketa kiranki kinyi bakiyi picking ba lafiya". murmushin daya ƙara narkar dashi a duniyar soyayyarta tayimasa tare da cewa"tuba nake My King ina gurin shagalin aurenku ne". "kingaki ko zaki farako kinsandai na faɗamiki banaso kina haɗani da wannan me warin jaɓar shine kike ƙara lanƙayamun itako ko sokike na fara miki kuka to ". wani daɗine yaƙara kamata zuciyarta tace"sorry My nadena karkamun kuka wasa nake maka idan ba wani abun kakeyi ba inason muje shan ice cream inba damuwa". "kinji sweetheart ai koda aikin da nikeyi na bari nakaiki kisha kina ina nazo na ɗaukeki mutafi". jinjina Hindatu tayimata alamun aikinta na kyau kashemata ido ɗaya Jameelah tayi tare da cewa"Sweetheart ina gurin kamu ". "ok gani nan zuwa amma sede ki fito waje domin banason aganni a zata gurin abun nazo". "tom shikenan inka iso ka kirani sena fito mu wuce". "toh gani nan zuwa". yaƙarasa zancensa jikinsa na tsuma kashewa tayi tare da cewa "bara inje inɗan nuna alhinin rashin zuwan ango dankar a zargeni". "aiko dai". nanta miƙe ta nufi step tashiga nuna alhininta . Zaune yake a falonsa ya zubawa tv ido kamar wanda yake gane abinda akeyi ba abinda kemasa yawo se kalaman Granny na tambayar daya yimata hannunsa ɗauke da glass cup yana shan coffee turo ƙofar da akayine yasashi dawowa daga duniyar tinanin daya lula kallo ɗaya yayiwa aminan nasa tare da amsamusu sallama yacigaba da shan coffeensa hankali kwance zama sukayi akan kujerar dake facing ɗin tashi tare da ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya murmushi Ahmad yayi tare da yaɓa Adam dake gefansa suka saki murmushi taɓe baki Abdallah yayi tare da cewa"kwagama munafuncinki a gidanma mutum be tsiraba se anbi mutum da gulma". dariya Adam yayi tare da cewa"ai gwara mu munafunafunci mukeyi da wanda yakeson abu yana hana zuciyarsa abunfa yariƙa basarwa waishi ala dole bayason raini fa". "mekake nufi". dariya Ahmad yayi tare da cewa"abinda kunnenka yajiyemaka saura kwana biyar afara tafiya gurin seminer nan kaikuma kaƙi motsawa wallahi mudai tafiyarmu zamuyi tunda muba gwauraye bane irin wataƙil baka da rabo idan mundawo maɗan sanmaka riba". "bangane saura kwana biyar ba har abun yazo". "eyi badai munbaka shawara kaƙi ɗauka ba da yanzu seka tafi da ita inmundawo ka saketa kaga riba biyu ga sauro ga revenge ga ribar seminer". shiru yayi secan yace"to yanzu meye abunyi kasanfa banason rasa wannan seminer ". "bara nakira Hauwah naji yadda za'ayi tabamu number Aishatun". "ok ". dialing number Hauwah yayi tare dasata a hansfree yadda kowa zeji bugu ɗaya ta ɗauka tare da komawa gefe saboda hayaniyar kiɗa tace"salamu Alaikum Sir". "wa'alaiki salam". "ina yini?". "lafiya ƙlau Hauwah dama number Inteesar mukeso inba damuwa". shiru gabaki ɗaya sukayi danjin mezatace daga ɗaya ɓangaren Hauwah tace"Sir yanzu haka muna gurin kamun Inteesar gobe ake ɗauramata aure". Lokaci ɗaya hankalinshi yayi mugun tashi ya rasa mekemasa daɗi amma dake namijin duniya ne seya dake kamar beji komai ba har suka gama wayar bayan sungama Ahmad yace"tokaji irin abinda muke gujemaka tunfarko da yanzu ba wannan zancen akeyi ba yanzu sede a nemi wata". ɓangaren Man of the world ko kasa magana yayi sakamakon wani kullutun abu dayazo ya tsayamasa a maƙoshi lokaci ɗaya sexy eyes ɗinsa suka rine zuwa ja yayinda jijiyoyin kansa suka tashi sukayi ruɗu-ruɗu ba abinda ke ketowa a jikinsa se zufa yayinda kansa ke mugun saramasa ganin zasu ɗago jirginsa ne yasashi lumshe idanunsa ganin halin daya shiga ne yasa Adam zungurar Ahmad ya raɗamasa"mutuminmu fa ya auka ba tare daya sani ba". "hhh aini tun kwanakin baya na lura yanzu dai yakamata muyi wani abu akan aurennan nata". "hakane kam". nan suka miƙe suka yimasa sallama kai kawai ya ɗaga musu sakamakon wani ciwon kan dake barazanar tarwatsamasa kai ba abinda ke kai komo a ciki zuciyarsa se kalmar Hauwah na cewa"gobe za'ah ɗaura mata aure ". a zuciyarsa yace"ashe zata iya aure batare data sanarmun ba". wata zuciyarce tace"to waikai meye naka naseta sanarmaka ". rasa me bashi amsa ne yasashi miƙewa yana haɗa hanya kamar wani ɗan maye ya nufi bedroom ɗinsa ya zube kan tanƙamemen gadonsa wani zazzaɓine me zafi ya rifeshi har kyarma yakeyi dakyar ya miƙe ya kashe ac ɗin dake aiki ya kashe hasken ɗakin ya kwanta yanata rawar sanyi. Ɓangaren Inteesar ko har ƙarfe tara ba ango ba alamunsa sunyi kiran number Zaid har sun gaji amma amsar ɗayace switch off ƴan uwansa se mamakin rashin zuwansa sukeyi har aka tashi taro bezoba komai dayakamata ango yayi Muhseen ne yayi a makwafinsa har aka tashi taron yayinda ran Ummin Zaid yayi mugun ɓaci akan abunda ya aikata haka kowa ya tashi yayinda jikin Inteesar yaƙara yin mugun sanyi akan aure. Washe gari da safe yana tashi ya nufi ɓangaren Abbansa zaune ya samesa akan sallaya yana lazumi gefansa ya zauna tare da jiran ya idar yana gamawa ya shafa tare da yin murmushi yace"Abbah na lafiya kamar da magana a bakinka". murmushi Zaid yayi tare da sosa keya alamun kunya yace"eh Abbah". "ok faɗi damuwarka Abbanah kanka tsaye". ƙasa dakai Zaid yayi tare da cewa!!!!!!!! Votes and comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo*_# Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 4️⃣7️⃣➡️4️⃣8️⃣ "Amm Abbah dama! dama!! dama!!!". murmushin manya Abbah yayi tare da cewa"dama me kafaɗi maganarka straight forward meye abun wani inda-inda dukka wani ruɗe kamar wanda baida gaskiya haba Abbanah kayi maganarka inajinka". sake yin ƙasa yayi da kansa tare da cewa"Abbah dama akan zancen auren daza'ah ɗaurane". "meyafaru ko Aishatun ce tace batasonka naga duk hankalinka ya tashi Abbanah". girgiza kai yayi alamun a'ah murmushi Abbah yayi tare da cewa"to menene". "Abbah gaskiya yanzu nafasa auren Inteesar ƙanwarta Jameelah nake so". sosai ran Abbah yakai ƙololuwar ɓaci yace"anyako Zaid kana cikin hankalinka kuwa koka fara shan wani abunnne bansaniba to bari kaji baka isa ka maidamu ƙananan mutane ba ya agama komai da sunan yarinya se yanzu da rana tsaka kazomun da wani zancenka na banza mara makama tashi kabani guri tunkafin na saɓamaka mutumin banza kawai ashe ina ganinka a me hankali ashe ba haka bane bari infaɗamaka baka isa ka zubarmun da mutunci a idon duniya ba ni kaifi ɗayane idan na zartar da magana bana canzata". murya kamar ze kuka yace"dan Allah Abbah kabarni na auri Jameelah idan ban aureta ba mutuwa zanyi itace farincikina rayuwata ce gabaki ɗaya idan na rasata tamkar an raba ruhina ne da gangar jikina domin na tabbata lokacina yayi tawa ta ƙare Jameelah yarinya ce me tarbiyya sanin yakamata uwa uba kuma sanin darajar ɗan adam a unguwarsu ma Malama saboda tsananin ilimin addinin da take dashi tako ina bata da makusa itako Aishatu wallahi Abbah rashin sanin halinta ne yasa na nuna inasonta dana tambaya a unguwarsu kwata-kwata batasamu shedaba ba abinda takeyi se aikin yawon tazubar wasuma a unguwar cewa suke karuwanci takeyi batayi karatuba se yawon bariki datasa a gaba dan Allah Abbanah kayimun adalci irin wanda nasanka dashi kabarni na auri muradin zuciyata Jameelah". yaƙarasa zancensa tare da fashewa Abbansa da kuka a zafafe Abbansa ya tari numfashinsa da cewa"tashi kabani gurin tunkafin na saɓamaka kuma bari kaji infaɗamaka wallahi baka isa ka maidani ƙaramun mutum ba ko kullum Aishatu kwana takeyi a titi tana zubar da mutuncinta seka aureta sakarai mutumin banza baka isa ka ɓatamun suna ba kamaidani ƙaramin mutum ba ka tashi kaje ka shirya domin lokaci na ƙaratowa danasan wannan banzan zancen zakazomun dashi da tini ban koreka ba karfa ka manta nine Cheif Judge a ƙasarnan idan ban aikata adalci a gidanaba a ina kakeso na aikata ka ɓacemun da gani ko kuwa". miƙewa yayi jiki ba kwari yana haɗa hanya kamar wani ɗan maye ya nufi part ɗinsa. Yana fita Abdushakur na shigowa ɗakin Abbah da kallon mamaki yabi Zaid tare da cewa"salamu Alaikum". "wa'alaika salam". Abbah yafaɗa murmushi kwance a fuskarsa ganin Abdushakur yasha wankan farar gizner malun-malun da ƴar ciki zama yayi kusa da Abbah tare da cewa"Abbah ina kwana". "lafiya ƙlau Abdul wannan irin wanka haka kamar kaine angon". dariya Abdul yayi tare da cewa"eyi Abbah ai nine angon dama baƙinkane suka fara zuwa". "okay bara nima naje na shirya". "yauwa Abbah yanaga ango yafita kamar bashida lafiya". "rabu dashi lafiyarshi kawai sakarcinsa ne ya motsa ". "ok Abbah idan mundawo daga gurin ɗaurin aure zanje gidansu Abdallah nakirashi naji kamar bashi da lafiya kasan halin miskilancinsa dana tambayesa se yacemun ba abinda ke damunsa inaso inje inga jikinsa". "ok ba damuwa nima bara na shirya". "tom". nan Abbah ya shiga wanka dake ɗaurin auren na sha ɗayane shikuma ya nufi cikin gida. 10:am Wata baƙar jeep ce tafito daga wani tanƙamemen block me matuƙar kyau da tsari ɗaga kaina nayi sama dan ɗakkomuku rahoto daga saman ginin naga anrubuta *MY HEART ORPHANAGE* aka rubuta da manyan rubutu dark blue me matuƙar ɗaukar ido Salis driver kejan motar gefan me zaman banza Abbih ne ke zaune ya amsa call baya kuma Granny ce se Rahama dake kusa da ita taɓa Granny Rahama tayi tare da cewa"tsohuwa meran ƙarfe wai ya akai mijinki yasakawa new orphanage ɗinsa suna zuciyarsa besa sunanki ba ko nasa". "kekuma meran roba ni banson gulma besaɗinba aishi aikin Allah ba aikin riya bane koko sokike ya rubuta sunansa ko nawa sekace wani bankaɗaɗɗe". dariya Abbih yayi dake jinsu yace"Ammih ki rabu da wannan kishiyar taki ". "aifa dole na rabu da ita naga alamu angwaji ƴar kwata a kanta oh ni Aishatu yau banga mijina ya leƙoni ba yau anya lafiya". "nima yau gaskiya bangansa ba ƙila yanada wani mahimmin aiki a office ɗinsa shiyasa ya tafi da wuri". "ƙila". dafa kai Abbah yayi alamun mantuwa tare da cewa"kash nakusa yin wata babbar mantuwa Ammi se yanzu na tina da yau ake ɗaurin auren ɗan Abubakar gashi naga lokaci yaƙure". "aiko dai idan bakaje ɗaurin aurennanba baka kyautawa yaronnan ba muma se yamma zamu tafi muyimusu Allah yasanya alkhairi yanzu abinda za'ai mu wuce gidan kwandon sukarin seku aje motar daga ɗan nesa kaikuma seka ƙarasa domin Kwandon sukari bazeji daɗin rashin zuwanka ba ". "kona kira Shu'aibu driver mu haɗu a hanya ya ɗaukeku saboda gurin nasan zeyi mutane". "mu wuce tare kawai seku ajemu daga ɗan nesa kuyi ɗaurin aurenku inkungama kazo mutafi". "toh Ammih". nan Abbih ya kira yaronsa wato baban Zaid yayimusu kwatancen gidansu Inteesar bayan sungama waya ya umarci Salisu driver dasu nufi suleja. Zaune Hauwah tashigo tasamu Inteesar baki ta buɗe da alamun mamaki tace"au yanzu nan Besty har yanzu baki tashi kinshiga wankanba kenan ƴan ɗaurin aure har sunfara taruwa ko sokike anguna suzo hotuna aga baki shiryaba ko wani abunke damunki ne". "Besty yau narasa meke damuna tunda na tashi gabana ke faɗuwa a jikina inajin kamar wani abunke ƙoƙarin faruwa dani mara daɗi". "kinsandai banaso kina ɓata ranki a banza nasandai duk wannan sanyin da jikinki keyi be wuce na rashin wayarku da mijinki ba kuma wallahi banajin Uncle Zaid zeƙi kiranki haka kurum nasan hidima ce tayimasa yawa shiyasa kidena damun kanki dan Allah insha Allahu ba abinda zefaru dake se alkhairi oh ni Hauwa'uh Besty kinfitsare idonki ko kunyata bakyaji hardamun kuka waikan bakiji mijinki inaga kuma anhaɗe anzama ɗaya ai se addu'ah sede mu rife idanunmu ". murmushi da iyakarsa fatar baki Inteesar tayi tare da cewa"Allah ba haka bane Besty kawai dai yau tunda na tashi gabana ke faɗuwa". "naji dai kitashi ki shirya ki yawaita addu'ah ko wani abunne zesameki sekiga abun yazo da sauƙi". "tom Bestyna ammafa zanyi missing ɗinki". taƙarasa zancenta murya na rawa hawaye na ƙoƙarin zubomata saurin juyar da fuska Hauwah tayi domin itama Hauwahn hawaye ne ya zubomata tayi saurin sharewa takama Inteesar seda takaita har bakin ƙofar toilet taga shigarta sannan takoma ta zube kan gado tashiga kukan rabuwa da aminiyartata seda tayi me isarta sannan ta buɗe kayan lefan Inteesar ta ɗakkomata wani dakakken les brown me tsadar gaske da mayafinsa da danƙareren gwal ɗin da aka sako a lefan da takalmi da jaka black tana fito wanka tashirya baƙaramin kyau tayiba Hafsat tayimata simple make up sosai tayi kyau kayan sunyi mugun amsar jikinta kamar angwadata hotuna Hauwah tashiga yimata nan sukaita hotunansu. Abbih da Abban Zaid suna zaune a gurin ɗaurin aure Zaid yazo ya zube gabansu hawaye shaɓe-shaɓe ya haɗa hannuwa a gaban Abbansa alamun roƙo yace"dan Allah Abbah ka fahimceni wallahi inason Jameelah bazan iya rayuwa bataba". murya a kausashe Abbah yace"ka mutu inkana iyawa sakarai kawai tashi kabani guri". yaƙarasa zancensa rai ɓace yana nunamasa hanya dakatar dashi Abbih yayi ta hanyar cewa"subahanallahi ya yaro yana roƙonka kaƙi saurarensa wanne irin abune Abubakar seka tsaya ka fuskanci matsalarsa asamu solution ". harar Zaid Alhaji Abubakar yayi tare da cewa"rankashidaɗe ka rabu dashi wannan sakarci yake ƙoƙarin tsiromun dashi wanda nikuma bazan lamunci hakanba". "menene ke faruwa kuma wacece Jameelah kuma ko amarya ce". "ƙanwar amaryar ce". "bangane ba". nan Alhaji Abubakar ya labartawa uban gidansa duk yadda sukayi da Zaid da safe sauke numfashi Abbih yayi tare da buɗar baki zeyi magana kenan sukaji muryar Abbansu Inteesar yace"aida Inteesar da Jameelah duk ɗayane Allah yasa haka shine mafi alkhairi nabashi Jameelah duniya da lahira itakuma Inteesar ɗin Allah yazaɓamata mafi alkhairi a gareta Alhaji kabarshi ya auri zaɓin ransa yanzu andena auren dole ga matama bare ga namiji". "kwarai kuwa a ɗaura da Jameelah kawai itakuma Allah ya zaɓamata miji nagari". cewar Abbih haɗa baki sukayi gurin cewa"Ameen ya Allah". harar Zaid Abbansa yayi cikin ɓacin rai tare da cewa"hankalinka ya kwanta ka nunawa duniya ban isa dakaiba" . "haba Abubakar kamar bakasan illar auren dole ba abarshi ya auri wadda yakeso". "toh Allah yasa haka shine mafi alkhairi". "Ameen ". suka amsa gabaki ɗaya nan suka isa cikin mutane aka fara gabatar da ɗaurin aure kamar yadda addini ya tanaza nan aka ɗaura auren Jameelah da Zaid ɗaurin auren daya girgiza kowa na gurin akan sadaki dubu hamsin bayan angama ɗaurin auren ne jama'ah suka shiga ɗauro alwala domin gabatar da sallar juma'ah . Abbih na alola yaji wasu maza biyu dake kusa dashi suna alola ɗaya yace"gaskiya ba'ah yiwa Inteesar adalciba daka gani kuma nasan sharrin Uwar Gwarama ne domin matar nan ba Allah a zuciyarta ba abinda bazata iyaba waƙilama gurin bokanta taje ya asircemata angonnan domin a kwanakin baya nazo wucewa naji ta tari angonnan tanata sukar Inteesar wai karya sake ya auri ragowar wani ita dake gwano beyajin warin jikinsa kaf faɗin unguwarnan ba wanda besan Jameelah ba akan bin maza a kamata da wannan akamata da wancan aiko inaji angonnan yacemata shi Inteesar ce tayimasa ba Jameelah ba kaga dake duniya ba gaskiya sun juyar masa da hankali ya aureta yarannan da uwarsu suna zama haƙuri a rayuwarsu harfa iƙirari takeyi da indai tana numfashi ko zata rasa zanin ɗaurawa bazata bari ƴaƴan Aminah suyi aure gidan da zasu huta ba ya Allah ka kawowa wannan bayi naka mafita cikin gaggawa". "Ameen ya Allah insha Allahu itakuma seta kwashi kashinta a hannu tsinanniya kawai shiyasa ƴaƴanta duk bana zaɓa duk wanda yace tukunyar wani bazata tafasa ba shi tashi ko ɗumi bazatayi ba gata ga duniyar nan". murmushi Abbih yayi kawai ya nufi cikin masallaci yana zama ya turawa Ammih test bajima da turawa ba takira tare da cewa"hakan yayi indai hakan baze haifar da matsala ba". "babu komai insha Allah Ammih ". "toh Allah yayimaka Albarka". "Ameen". nan ya kashe yana sakin murmushi yasamu liman sukayi magana sannan aka tada sallah ana idarwa liman ya tsaida mutane dake ƙoƙarin fita cikin laudspeaker yace"jama'ah kuɗan dakata munada wani ɗaurin auren". kallon-kallo mutane suka shigayi nan su ƙannan Abbih suka iso da goro da alawa aka shiga rabawa jama'ah se mamaki sukeyi aka ɗaura auren Inteesar da Abdallah akan sadaki kujerar makkah guda huɗu kabbara ƴan masallaci suka shigayi mutane se murna sukeyi. Zaune take a gefan gado tana yiwa ɗiyar Aunty Badi'ah wasa ta miƙawa Hauwah ita ta miƙe dan gyara ɗaurin zane sukaji muryar wani maroƙi yace!!!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_ # Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 4️⃣9️⃣➡️5️⃣0️⃣ " Masha Allah a yau mun sheda ɗaurin auren Inteesar da Abdallahi bangon sukari kowa ya raɓu dakai seya lasa namiji ɗaya tamkar da dubu lakadan ba ajalanba Zaidu da Jameelah akan sadaki dubu hamsin lakadan ba ajalanba munawa angwaye da amare fatan zaman lafiya Allah yabada zuri'ah ɗayyiba". jikake luu ta faɗi a sume cikin tsananin tashin hsnkali gabaki ɗaya su Hauwah sukayi anta a ruɗe jijigata Hauwah tashiga yi tana kuka tana cewa"Bestyna ki tashi karki mutu kibarni nima bazan iya rayuwa ba". tana kuka tana sambatu tana jijjiga Inteesar dako alamar numfashi babu a tare da ita cikin saurin Aunty Badi'ah ta nufi gurin pridge ɗinsu Hauwah ta ɗakko pure water me sanyi ta fasa tashiga yayyafawa Inteesar a jiki jan wani numfashi tayi me ƙarfi tare da miƙewa zaune ta fashe da wani marayan kuka tana cewa"Hauwah menayiwa Zaid dana cancanci irin wannan tozarcin daga garesa meye aibuna danya nuna yana sona na karɓesa ko inada wani aibune dase daka baya yaga nakasuna ya tsaneni meyasa zezo gareni danya jefani cikin wani hali menayimasa daya yaudareni a lokacin danake da buƙatarsa meyasa a rayuwata ni bani da sa'ah ne ya Allah ka ɗauki rayuwata na huta da wannan baƙar rayuwar da nike ciki meyasa Abbana zemun haka ya auramun wani can da bansanshiba abarni da abinda ke damuna man nasan tunda na rasa Zaid na rasa duk wani farinciki nawa dama zan mutu yanzu dana huta da wannan masifar da nike ciki". taƙarasa zancenta tana fashewa da wani marayan kuka meban tausayi cikin kuka Hauwah tace"Insha Allah Besty bazaki mutu yanzu ba sekinyi rayuwa me farinciki a rayuwarki Zaid kuma insha Allahu Allah seya sakamiki abinda yayimiki tsinanne mara imani bara naje gunsa ashe shiyasa yaketa faman yimana ƴan wulaƙance wulaƙancensa ashe da gadar daya taka wai a ina yasamu yarinyar daya aura ɗin kuma ya sunanta". jin muryar Khadijah sukayi dake shigowa tace"Jameelah da kika fifita kikaita zagina akanta itace ta auri Zaid aikinga yanzu ta nunamiki baki da hankali ta auri muradin zuciyarki". "what Jameelah kuma". cewar Hauwah tana zaro ido tana kallon Khadijah samun guri Khadijah tayi ta zauna tare da cewa"eyi munada wata Jameelah ne bayan ta gidanmu itace ta aureshi aidama shi wanda ya nunamaka tun farko baya ƙaunarka to karka sake ka yarda dashi daka baya dan yazo ya nunamaka yana ƙaunarka to ƙarya yakeyi to kinga ashe datazo tayi kwance-kwance akan tadena duk abinda takemana harda kukanta akan mu yafemata ashe da plan ɗin data shirya shiyasa a lokacin nayita nunamiki kikaƙi fahimtata ke a tunaninki ƙinta nike duk abinda nakeyi inayinsa ne saboda farincikinki amma kikaƙi fahimtata harda dena yimun magana tokinga ai tayi maganinki cikin ruwan sanyi". a zabure Hauwah tayi waje tana waje ta iske Zaid da abokansa sunata hotuna da Jameelah da ƙawayenta cikin annashuwa kamar ba abinda yafaru kallonsu tashigayi ɗaya bayan ɗaya taga ba Muhseen wani tuƙuƙin baƙin cikin Zaid ne ya tunƙure Hauwah tayi gurinsu rai ɓace. Tana isa gaban Zaid ta nunashi da yatsa cikin tsananin ɓacin rai tace"kai la'ananne Allah baƙin munafuki mayaudari maha'inci wanda besan mutun kansa ba kai ko kunyar abinda ka aikata bakaji kanata raharka da mutane kamar baka aikatawa ƴar mutane komai ba insha Allahu haƙƙin Bestyna baze taɓa barinka kayi rayuwa da wannan maci amanar ba a tinanina naɗauka kunyar abinda kayi baze barka kazo gurin ɗaurin aure ba ashe dama can bada zuciya ɗaya kake son Bestyna ba mugu azzalumi mara imani wanda besan darajar ƙauna ba kekuma tinkiya kibar rawar ƙafa akan wannan bunsurun insha Allahu hakin ƙawata baze taɓa barinku kuyi farinciki ba tsinannu maciya amana insha Allahu auren Intee seya zamarmata alkhairi a rayuwarta ku kuma gaku ga duniyar nan". a zafafe Zaid yakai hannu ze wanke Hauwah daketa danƙaramasu magana da mari seji yayi anriƙe hannunsa juyawarnan dazeyi sukayi ido huɗu da Muhseen daketa faman huci cikin kakkausar murya Muhseen yace"daka bari wannan banzan hannun naka ya taɓa tsarkakkiyar yarinyar dasena nunamaka true colour ɗina domin duk abinda takiraku dashi bawanda be cancanci da akiraku dashi ba domin gabaki ɗayanku kun kasance maciya amana musammanma kai baka cika ɗan halak ba mayaudari kawai wanda besan ciwon kansa ba". cikin tsananin ɓacin rai Zaid yayi kan Muhseen zasu kacame da kokowa cikin kwarkwasa Jameelah daketa faman cin chewing gum ta rungume Zaid ta baya tare da narkar da murya cikin wani salo na ƴan bariki tace"ka rabu dasu Sweetheart banason kana gogamun tsarkakken jikinki daka daɗe kana tanazamun da jikinda ya daɗe yana kwasar zunubi ka rabu dasu kawai ƴan hassada ne magauta ne kasankuma shi mahaukaci duk inda kakai dashi seya nunamaka halinsa itakuma wannan ƴar koren wannan ƴar barikince da suka daɗe suna watsewa a titi shine da za'ah bugamaka ka auri fanko Allah ya tsareka daga sharrinsu ka hangoni me tarbiyya kuma nagadai duk baƙin cikinsu yanzu basu isa sun raba aurennanba anriga a shafa fatiha kaine dai se gani se hange daga nesa aje can gidan Almajiri a riƙa ɗumame koda sau ɗayane idanya samu domin almajirin da aka haɗata dashi ance gajanema ko gidan kansa bashi dashi kagako yadda akazo duniya a banza haka za'ah ƙare wofi da za'aimaka wayo anga inda za'asha jar miya har wani isa ake a cikin gida za'ah auri me kuɗi yanzu dai ƙarya taƙare sede aje gidan almajiri ayi isar me hujja kuma a tuɓemun kayan lefena tunda bame bara bane ya kawo ba ehe karuwan banza karuwan wofi saura kema ƴar korentata". "naji ƴar korece ni gwarani banbar abun faɗaba a duniya dukko da yawon da kukeyi damu har yau ba'ah taɓa kamamu da wani ba kefa har duniya ta naɗe ɗan gaba da fatihar dakika haifa baze taɓa goguwa a idon duniya ba dukda ƙumuƙumun da kukayi kuka kasheshi". Dariya rainin hankali Jameelah tayi tare da kallon Hauwah ta watsar takama hannun Zaid tace"Sweetheart ka rabu da wannan dirty girl ɗin harta fara haifarmun da ciwonkai ba wani abu ke dawainiya dasu ba face baƙin cikin Allah ya rufamun asiri na aure inda zan huta itakuma ƙawarta ta auri Almajiri wanda ko gidan kansa bashi dashi mubar gurinnan". "wallahi kuwa Honey mema zanyi da wannan ƙarmasasshiyar ƙawartata data daɗe tana watsewa a titi ba abinda ke cikin yarinyar nan se rashin tarbiyya buhu-buhu bakiji warin da jikinta keyi ba saboda tsabar rashin tsafta". "baƙin munafuki kasan da rashin tarbiyyartata kace kana sonta aiga me tarbiyya nan ka aura wadda har zuba takeyi a ƙasa tsabar tarbiyya insha Allahu kuma Almajirin da kuka raina seya baku mamaki ƴan iska a haka zaku watse da yardar Allah bazaku taɓa jin daɗin auren cin amanar da kukayi ba itakuma insha Allahu Inteesar se aurennan yazamarmata alkhairi". "munji ɗin ƴan baƙinciki sede ku mutu". suka juya da niyyar tafiya tafin da Inteesar keyi yasasu juyowa . Murmushi me ciwo Inteesar tayi tare da cewa"Zaid nagode da abinda kayimun Allah ya saka da Alkhairi kema Jameelah nagode Allah ya saka da alkairi amma inaso Zaid ka rubuta ka aje kamar yadda nabar cikin uwata nabarka har abada kuma a tarayyata dakai idan har nina zalinceka ina roƙon Allah yabimaka kadinka idan kuma ni ka cuta na yafemaka amma dan Allah ina roƙonka wata alfarma kadena ɓatamun suna tunda dai Allah ya nufa niba matarka bace kayi haƙuri kabarni naji da abinda ke damuna haka hmm Jameelah kinbani mamaki kwarai dagaske akan abinda kika aikata saboda koda tambayata kikayi koda bani da abinda kike nema zan tayaki nemanshi bare mijin dazan aura nime iya barmiki namijice koda kuwa sunkai goma bare guda ɗaya daga ƙarshe ina tayaku murnar cikar burinku nasamun junanku a matsayin ma'aurata Allah ya sanya Alkairi yabaku zaman lafiya da zuri'ah tagari". taƙarasa zancenta tare da juyawa zatabar gurin muryar Jameelah ce ta katseta mata hanzarinta dataji tace"Ameen dai kobada zuciya ɗaya kika faɗa idan kuma bekai zuci ba aniyarki tabiki kuma da kike cewa kinyafemana waye gaya muna neman yafiyarki ke awa sema mu da zamuce mun yafemiki saboda zalincin da kikayimana na rabamun da kikayi kika shiga tsakaninmu ko Honey kayan jikinki kuma kibarsu saboda nasan faƙirin almajirinnan naki ba lallai yasan irinsu ba kya riƙa yimasa kwalliya dasu". "wallahi kuwa". cewar Zaid daya zama tamkar raƙumi da akala tausayin Inteesar ne yakama kowa dake gurin jin duk sharrin dasu Jameelah kebinta dashi amma ita ta turamusu aniyarsu ta yafemusu murmushi me ciwo Inteesar tayi tare da cewa"nagode dabani kaya da kikace kinyi amma kibar abunki kya riƙa ko zaman gida dasu". tana gama faɗin haka tayi wucewarta bin bayanta Hauwah tayi itama tsaki Muhseen yayi tare da cewa"kaidai kayi asara munafuki kawai". yana gama faɗan haka ya wuce fuuu taɓe baki Jameelah tayi suka wuce abunsu cikin farinciki Abbih da Ammih dasukaji duk abinda yafaru ne sukayi dariya suka shiga jinjina dattakon da Inteesar tayi . can na hango uwa a gurin jamila surika gurin Zaid anata gaisawa da mutane cikin annashuwa da farincikin burinta ya cika anata kawowa mutane abinci cikin kwanciyar hankali tana ƴan waƙe-waƙenta ana yadawa Umminsu Inteesar habaicin ƴarta anhaɗata da almajiri Dagauta ƙawar Uwar Gwarama ce tashigo tare da !!!!!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_ # Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 5️⃣1️⃣➡️5️⃣2️⃣ Sakin wata uwar buɗa Dagauta tayi cikin tsananin farinciki tace"Allah ya yarda raƙumi yaci ƙaya ƙawata Jameelah ansamu mijin wuce sa'ah amma gaskiya naji daɗin wannan abu Allah yaƙara bayyana gaskiya ya rabamu da aikin danasani wai ƙawata ya akai haka tafaru". "Ameen dai Dagauta aikinsan duk abinda bana Allah da annabi bane baze taɓa ɗorewa ba yaron yagane shigo-shigo akemasa ba zurfi ana niyyar haɗashi da fanko kowa ya fargar dashi oho seji mukayi ayam anɗaura aure da Jameelah kinsan shi ƙaiƙayi dama kan masheƙiya yake komawa mugun abinda ake aikatawa ne yakoma inmiki tamasu iya magana sukance Allahn da ke bari se anje lahira amma na yanzu tun a duniya kake kwasar kashinka a hannunka wataƙila a gari yajiyo irin yawon barikin da akeyi shine yaga baze iya haɗa iri da irin tsiyaba shiyasa ya fasa shiyasa koda yaushe akeson kayiwa yaranka tarbiyyar arziƙi ba kullum kariƙa saka yaranka a gababa kana koyamusu baƙin hali ba kinsan mutum me farin jini daban yake dake Jameelah ni ta biyo kuma kinsan mutum yana kallon nagari baze ɗauki ɓatacce ba". taƙarasa zancenta taname yaɓawa Umminsu Inteesar magana dake fitowa daga bayi hannunta riƙe da buta murmushi Ummih tayi ta wucesu Uwar Gwarama da harara tabi Ummih tare da cewa"tsinau iyalin kaɗa kawai muje Dagauta na zubamiki shaɓa-shaɓa kifara kwasa ". "aiko dai amma kuma ƙawata naji ance itama Inteesar anɗaura mata aure". "kwarai kuwa anɗauramata amma kuma ƙararrawarta akayi aka rasa me kwasheta dakyar wani almajiri yayi shahada ya aureta shima seda akayi da wajewa inba'ah bashi sadaka ba bayaso jin haka yasa Mallam saurin ansar zancen aka ɗaura kingako anyi faɗuwar baƙar tasa ba nauyi". "wai kina nufin kicemun duk isa irin ta yarinyar nan sadaka aka bayar da ita". "kwaraima kuwa ai yanzu ayi isar a gidan almajirin idan ansamu anbun sawa a bakin salati domin dai yadda ƴar ƴar ƙanwa take bani labarin Almajirin daya aureta ko azara ɗaya bashi da ita bare filin daze ginin yau ina tsananin farinciki mun yarda kwallon mangwaro mun huta da ƙuda waiwai shiru itama ɗayar zan gayawa Malam da ansamu hali itama ayi gwajonta ma huta da baƙar rashin kunya". "aiko dai ƙawata muje ɗaka kizubamun nafara kwasa kya ƙarasa shaƙamun". "aiko dai muje". "toh ". nan suka shiga ɗaki inda sauran mutane data gayyato suke nanta zubawa Dagauta shinkafa da miya da haɗin salat da nama se zoɓo washe jajayen haƙora Dagauta tayi tare da cewa"wai duk yaushe akayi wannan dabge daba'ah kirani ba". "tun shekaran jiya nakai kayayyakin aiki saboda naga alamun aurenshi da wannan watsatsiyar yarinyar baze kai labari ba". kai loma ɗaya baki Dagauta tayi tare da cewa"wayya-wayya wai amma gaskiya ƙawata kin kar kuɗi irin wannan nama haka". "ba dole nakar kuɗi ba karfa ki manta ƴatace ta auri ɗan shugaban alƙalai na ƙasa dole na fitar da kuɗi domin nasan zan maida dubunsu". "kwarai kuwa harmuma nasan zamu ci arziƙi". "sosaima kuwa bara inzubamiki idan kingama ki miƙawa wa'incan sarakan baƙin halin". "wallahi kuwa ai kinfisu mugun abinsu yakoma kansu tsinannu kawai dama wannan ɗince taɗakko halin uwarta zam ba abinda tabari na uwarta ɗayarko se tsiya". "wlh kuwa". suna cikin magana Aunty Badi'ah tashigo zama tayi kusa da Uwar Gwarama daketa shewa da ƙawayenta cikin yin ƙasa da murya tace"gaskiya Ummah abinda kikeyi a gidannan bakya kyautawa kin raba yarinyar nan da Zaid duk haka be ishekiba sekin ƙara da yimusu habaici gaskiya abinda kike bakyau wallahi shi rabon bawa baya taɓa tseremasa shiɗa na kowa ne". "yanzunnan Badi'ah ni kike ƙoƙarin zagi saboda wa'incan mutanen daba ƙaunarku sukeyi ba shine har kike ƙoƙarin cin mutuncina". "kiyi haƙuri Ummah ni karki taramun mutane". jin Uwar Gwarama na niyyar yimata tonon silili yasata yimaza ta fita tabarsu nan sunata maida yadda akai. Ɓangaren Inteesar ko tana shiga gidansu Hauwah tashiga tattara kayan dukda tasan na Zaid ne tana gamawa ta kalli Khadijah da Hauwah daketa maida yanda akai cikin sanyin murya tace"Khady gashi kukaiwa Jameelah kayannan wayarnanma kiciromun layina ki haɗamata da ita". "wacce irin waya kuma aiko baza'ah mayarmasa da wayaba koda ubansa yake yawo saboda kema aikin ɓata lokutanki masu amfani gurin yin hira dashi ko biyanki yayi yayi shima ai anyi drow be isa anmayarmasa da wayarsa ba". cewar Hauwah daketa faman huci sauke numfashi Khadijah tayi tare da cewa"wlh kuwa Aunty Hauwah ba wata waya da za'ah mayarmasa aishi yayimata kyautarta". basu rife baki ba sega su Hafsah yayyen Jameelah sun banko ƙofa suna cewa"afitomana da lefan ƙanwarmu tunda ba gado kar ayimana barbaɗe. a harzuƙe Khadijah ta miƙe cikin masifa tashiga cillamusu akwatuna cikin tsanani ɓacin rai tana cewa"ga tsiyarku nan kunyi kaɗan muyimuku barbaɗe dama abinda mutum yakeyi gani yakeyi kowama yi yakeyi mezamu da wa'innan wulaƙantattun kayan marasa tsarki". "ai dole su zama marasa tsarki tunda ba yar uwarki aka kawowa ba sede a cigaba da ganta falfala a titi ". tas Khadijah ta zagesu Hauwah na tayata ƙarshe har wayar dayaba Inteesar seda suka basu ido kawai Inteesar ta zubawa su Hauwah har suka gama tsiyarsu fashewa da wani matsanancin kuka Inteesar tayi hankali tashe su Hauwah sukayi kanta suna haɗa baki gurin cewa"lafiya kike kuka Besty". cikin shashekar kuka Inteesar tace"shikenan na rabu da Zaid Besty banjin zuciyata zata juri rashinsa a tare dani inawa Zaid son daban taɓa yiwa wani mahaluki son da nikewa Zaid ba meyasa ya zaɓi ya rabu dani a lokacin da rayuwata take tsananin buƙatarsa meyasa zemun alƙawarin da baze iya cikamunba shi yacemun yayimun alƙawari baze taɓa barina ba matsawar bani nabarshi ba nima kuma nayimasa segashi abin takaicin tunkafin aje ko ina shi yafara karyawa meke bibiyar rayuwata ne Besty tunda nike a rayuwata bantaɓa samun farincikiba se shigowar Zaid rayuwata yanzu kuma ya rabu dani nida farinciki munyi hannun riga". taƙarasa zancenta tana me fashewa da matsanancin kuka sosai tabasu tausayi rungumeta Hauwah tayi tana jijjiga bayanta alamun rarrashi suna cikin haka sukaji muryar wata matashiyar budurwa na cewa"salamu Alaikum". "Wa'alaiki salam". cewar Khadijah data leƙo matashiyar yarinyar da zasuyi sa'anin juna da Inteesar ce tace"Aunty ina yini". a tinaninta Inteesar ce cikin sakin fuska Khadijah tace"lafiya ƙlau". "dama Abbanku ne yace azo a faɗamiki kifito zamu tafi". cikin rashin fahimta Khadijah tace"bangane ba". "nice ƙanwar mijinki Abdallah". faɗaɗa murmushi Khadijah tayi tare da cewa"au ƙanwar angon Aunty ce ke shigo muje Auntyn tana ciki". "toh". Rahama tafaɗa a zuciyarta tace"amma gaskiya wannan tanada kyau a tinanina naɗauka itace Auntyn tawa Allah yasa itama Aunty mekyau ce kamarta domin banaso Yayah ya rainata". suna shiga cikin ɗakin Hauwah Khadijah tace"Aunty Inteesar ga ƙanwar mijinki nan tace kije Abbah na kiranki". saurin share hawayen fuskarta tayi tare da ƙaƙalo murmushi tace"toh sannunki da zuwa". a zuci Rahama tace"wow masha Allah amma gaskiya Auntynnan tahaɗu ai wannanma hartafi wadda ta rakoni kyau dole ya Abdallah ya kalleta domin ko mace taga wannan dole tabita da ido ballantana namiji". a fili kuma murmushi Rahama tayi tare da zama kusa da Inteesar tace"yauwa sannunku ina yininku". "lafiya ƙlau ". cewar Hauwah Inteesar dake ƙoƙarin ɗaura ɗan kwali Rahama ta wutsiyar ido gani tayi kamar tana yimata kama da wani amma ta rasa inda tasan fuskar ganin takasa gano inda tasan fuskar ne yasata cewa"sannunki yaya sunanki". "sunana Rahama". "masha Allah". "amm dama Abbanku ne yace ayomiki magana zamu tafi ". damm ƙirjin Inteesar yabayar cikin dauriya tace"Besty ɗakkomun ankon Asma'uh nasa". "toh". nan tashirya cikin atamfar ankon Asma'uh me colour ɗin dark blue da light blue Hauwah tasata dole tashafa powder da lipstick se kwalli baƙaramin kyau tayiba kamar kasaceta ka gudu abinka da farar mace setayi fes da ita se ƴar ramar lokaci guda datayi hijab tasa light blue wanda yayi daidai da colour ɗin patan ɗin jikin doguwar rigarta tasa takalminta da jakarta masu sauƙin kuɗi duk light blue zuwa wannan lokacin jikinta yaƙarayin mugun sanyi dakyar Hauwah takamata suka fita falo inda su Khadijah ke zaune suna jiransu. Tundaga takalminta Rahama tafara kallonta har zuwa kyakyawar fuskarta data ƙarayin fayau da ita baƙaramin kyau tayi ba saurin isa gareta Rahama tayi tare da cewa"Auntyna gaskiya kinada kyau masha Allah". murmushin ƙarfin hali Inteesar tayi tare da cewa"ai kinfini kyau". zaro ido Rahama tayi tare da cewa"nafiki kyau ai se a gudu". murmushi kawai Inteesar tayi nansuka tafi suna isa cikin gida Innah Maryama matar ƙanin Abbansu Inteesar ta anshi hannun Inteesar ta nufi ɗakin Abbanta da ita zaune suka samu Abbah da ƙanin Abbansu Inteesar se karkaɗa ƙafa yakeyi alamun masifa gefansa Uwar Gwarama se Babah Mustapha wato ƙaninsa se Ummih datayi ƙasa da kanta cikin masifa Abbah yace"kaida kayi gaban kanka mekuma kasa a kawomun ita tayimun ko ƴarkace aise haka ". "yaje yayita yin hakan aikai Malam ya ragemaka wahalar ci da ita dakakeyi". "nasa ankawota ne dankayimata faɗa a matsayin mahaifi". "kotabi mijinta ko karta bishi ruwanta idan taje yakorota karta sake ta nufo gidana domin wallahi kika dawomun gida sekinci ubanki ruwanki ne kiyimasa biyayya ruwanki ne kiƙi wannan matsalarki ce ba tawa ba nidai na faɗamiki ki kwana da sanin duk randa kika gwadawa mijinki baƙin halin uwarki yakoroki to badai gidana ba kinemi wani gidan uban badai nanba". Abbah na gama faɗan haka ya miƙe yana kakkaɓe babbariga da niyyar tafiya cikin takaicin Yayansa yace"haba Yayah wacce irin nasiha kayiwa yarinyar nan kamar bakai ka haifeta ba haba Yayah kariƙa adalci a tsakanin iyalanka saboda halin rayuwa bakasan wanda ze temakekaba cikinsu kaƙi naka duniya tasoshi ne kaso naka duniya taƙishi banaso ranar lahira ka tashi da shanyayyen jiki domin abubuwan dakake sambasu kamata ba Yayah kamar yadda na saba faɗamaka bazan gaji da dena faɗamaka gaskiya ba koda za'ah a yankani sede duk abinda zakaimun kayimun kuma naji ko maganar kayan ɗaki bakayiba wanda yanzu kuma naji kana zancen na Jameelah ai wannan be daceba Ummih idan munfita zanbawa Maryam suje ayimata kuɗi dubu ɗari biyu se ayiwa Inteesar ɗin siyayya ". "aikai ka haifeta ubana bansan adalciba sekai ni lokacin da ake rabonsa bacci nakeyi kagako ai bazan sanshiba sekai ɗan masani aljanna kuma inkai kake rabawa karka bani kuma daka yau karka ƙara takomun gidana ai nawane ni kaɗai bana gado bane bana buƙatar ganin ƙafarka a cikin gidana tunda dai kaiba zumunci ke kawoka ba munafunci ke kawoka da yimun rashin kunya to daka yau nayimaka katangar ƙarfe da gidana bani bakai kuma kuɗi kasake kabayar akayi asararsu ban yafewa yarinyar daka saiwaba indai nina haifeta to ban yarje ta anshi sisinkaba ". "wallahi kuwa Malam haba wannan dashine gaba dakai dukanka zeriƙayi Malam dama ninasan idan Mustapha bason zamana yakeyi a gidannanba da ace yanada iko da tini yasaka Malam ka bani takardata haba wannan fitina ko ina ruwanshi dan munyi maganar kaya oho koko so yakeyi ka ɓata kuɗinka a gidan almajirin da akace azara ɗaya babu balle tushen gini". "wallahi kuwa nima ai na daɗe da fahimtar haka ka tashi kabarmun gida baƙin munafuki dan haka yadda ban ɓata kuɗinaba gun siyamata kayan ɗaki banaso kaima ka ɓata inkuma haka kakeji kabani kuɗin inƙarawa Jameelah domin so nikeyi asaimata ƴan waje safi quality". "ko bakace ba Yayah zanbarmaka gidanka amma kasani bazan sake tako ƙafata cikin gidanka ba Allah ya fito dakai daga duhun daka shiga ya nunamaka haske kuma danabaka kuɗina kayi rashin adalci gwara su zube wallahi nasan zubewa sukayi". yana gama faɗin haka ya miƙe tare da taɓasu Ummih da matarshi yayimusu nuni dasu wuce nan suka fara tafiya tsaki Uwar Gwarama tayi tare da cewa"Ummah tagaida ashsha munafukai".. nan suka fita a ƙofar gida suka tsaya cike da tausayin Ummih Baba Mustapha yace"kicigaba da haƙurinnan dana sanki dashi insha Allahu komai ze zama tarihi ba'ah taɓa dawwama a abu ɗaya kicigaba da gayawa Allah komai zezamo tarihi domin ita addu'ar wanda aka zalunta babu hijabi kuma kinsanshi bawa be isa ya kaucewa ƙaddararsa kekuma Inteesar kibi mijinki sauda ƙafa insha Allahu bazaki taɓa danasani ba a rayuwarki ki amshi ƙaddararki hannu bibiyu insha Allahu hakan ze zamemiki alkhairi insha Allahu sekinyiwa mahaifinki rana kuɗin da yake rainawa insha Allahu seya amfana daku kiyiwa mijinki biyayya kamar yadda nasankinnan karki canza insha Allahu aurenki zezamarmiki alkairi kije suna jiranki ga wannan Ummih ko sabulu kwa rage". ansa Ummih tayi tare da cewa"angode Allah ya saka da alkhairi". "Ameen ya Allah kiyiwa Inteesar ɗin nasiha". "aini ba abinda zance saboda naji duk abinda zance ka faɗamata sede na ƙara da cemiki ki daɗa dagewa gurin addu'ah da azkhar". Inteesar daketa faman kuka ce ta ɗaga kai na Matar Uncle Mustapha takamata suka fara tafiya har sunje daidai motar Ummih tabisu da sauri tace"bani hannunki". miƙamata hannu Inteesar tayi nanta sakamata wani abu dakoni bansan meneneba kuka tashigayi sosai ta rungume Hauwah dakyar aka rabasu aka sakata a mota Hauwah kuma matar Uncle Mustapha tarriƙeta suka tafi sosai take kuka driver yaja suka fara tafiya!!!!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar mutanen Gwarzo.*_ # Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 5️⃣3️⃣➡️5️⃣4️⃣ Sosai take kukan rabuwa da gida dukko da irin rashin daɗin gidan datakeji jitayi dama abarta a gida ta dawwama cikin girmamawa da muryarta data dishe tace"ina yini". "lafiya ƙlau kishiyata kin kwacemun miji sannan kuma kinbini da kuka aini yakamata danayi kuka tunda kin kwacemun miji me yomun cefane ba dare ba rana". dariya Inteesar tayi tare da ƙara yin ƙasa da kanta kamar yadda tayi da zata gaida Granny batare data ɗago ta kalli Abbih ba tace"ina yini Abbah". murmushi Abbih yayi a zuciyarsa yana ƙara godewa Allah daya bashi suruka me hankali yace"lafiya ƙlau daughter yasu Mamanki". "duk lafiya ƙlau suke". "masha Allah".i nan ta gaida Salisu driver shima cikin gurmamawa sundaɗe suna tafiya duk tsawon wannan lokacin kan Inteesar na duƙe batasan ina sukebiba yayinda gabanta ke ƙara tsananta faɗuwa har suka isa gaban wani tanƙamemen mension horn taji driver nayi hakan yasata ɗagowa mamakine yakamata ganin sunayin horn a gaban wani jibgegen gida wanda tunda uwarta tahaifeta bata taɓa ganin irinsa ba addu'o'ih tashiga karantowa duk wanda yazo bakinta domin tunda uwarta tahaifeta bata taɓa ganin gida mekyau da tsaruwa kamar wannan gidanba wasu kitika-kitikan garadane majiya ƙarfine suka wangale tanƙamemen get ɗin cilla hancin motar Salisu driver yayi gani tayi haɗaɗɗen fili ya bayyana me shuke-shuke masu matuƙar ɗaukar hankali baƙaramin kyau gurin yayimata ba se mamaki take a zuciyarta na haɗuwar gurin tafiya kaɗan suka ƙara suka isa gaban wani katafaren get wanda yafi na farko da suka wuto kyau da haɗuwa ga matakan tsaro nan duk tsaitsaye da bindiga wani mugun tsoro ne ya dira a zuciyar Inteesar tace"anya ko Babah Mustapha yayi bincike kan wa'innan mutanen kuwa kafin ya aurawa ɗansu aure dani da Abbanane dasena ce saidani yayi to ni Aishatu meke shirin faruwa danine haka". wasu hawayene masu zafi suka silalomata na takaicin Abbanta bata ƙara tsinkewa da al'amarin ba seda taga anbuɗemusu sun wuce wannan get ɗinma gani tayi filin gurin yafi na farko tsaruwa komai da komai tafiya sukayi meɗan nisa kafin su wuce wani round about su nufi wani tamfatsetsen get golden se ɗaukar ido yakeyi wani kantamemen mutumi tagani tsaye a jikin get ɗin ya buɗemusu get tare da risinawa cikin girmamawa yace"barkanku da dawowa". zuge glass Salisu driver yayi tare da cewa"yauwa Emeker". nan suka wuce zuwa wannan lokacin cikin Inteesar yagama tsurewa ba abinda takeyi se gumi dukda ac motar dake ta faman aiki se zare ido sakamakon tozalin datayi da wasu tanƙama-tanƙaman mension guda uku a jere farare tas dasu ko wanne yana wane wannan ga shuke-shuke masu matuƙar ɗaukar ido gefe guda kuma swiming pool ne cikinsa gabaki ɗaya farin tiles ne se ruwan daya kasance colourless da wasu resting chairs ne a kusa da swiming ɗin se table a tsakiya akan tables ɗin kuma wata flower ce red a aje masu matuƙar ɗaukar hankali gurin wani tanƙamemen tamfal dayake shaƙe da motoci ƴan ubansu sukayi parking ɗin motarsu suna gama parking securities suka buɗemusu ƙofofi Abbih ne yafara sauka se Granny zungurar Inteesar Rahama tayi tare da cewa"barkanki da zuwa gidanki matar Yayah". saurin dawowa tayi daga duniyar tinanin data shiga taɗan ƙaƙalo murmushin da iyakarsa leɓanta tace"nagode sis". taƙarasa zancenta tana mai tattaro ɗan ƙarfin daya ragemata ta sakko biyo bayanta Rahama tayi wata fresh air taji tana kaɗawa bin bayan Granny sukayi data nufi building ɗin dake tsakiya. Suna isa gaban ƙofar building ɗin Granny ta kwance zaninta tazaro makulli daga haɓar zaninta ta buɗe ƙofar tashiga bin bayanta sukayi yayinda Inteesar keta faman kalle-kalle tana shiga falon taga ashe da bataga komaiba saboda baƙaramin haɗuwa falon yayiba komai na falon black and red ne hattana carpet ɗin dake falon zama Granny tayi akan kujera tare da cewa"wash Allah na". zama Rahama tayi kusa da Granny rakuɓewa Inteesar tayi ɗan nesa dasu tazauna akan carpet ganin yadda ta takurene yasa Granny cewa"haba kishiyata yaza'ai ki raɓe keda gidanki tashi ki zauna kan kujera man kamar wadda tazo baƙon guri haba takwarata". murmushi Inteesar tayi tare da cewa"nanma ya isa". "ki saki jikinki sosai kidena wani jin kunya gidam baki sake a gidanki ba a ina zaki sake tunda naganki naji kin kwantamun naɗaukeki tamkar ɗiyar dana haifa ta cikina inaso kema ki ɗaukeni tamkar mahaifiyar data haifeki duk wani abu daya shigemiki duhu karki tsaya jin kinya kifaɗamun kanki tsaye kinji shima kuma me sunan manya zanjamasa kunne sosai yakulamun dake banaso naji wata ɓaraka ta bayyana". "insha Allahu Hajiya nagode". "yauwa Inteesar ki riƙa kirana da sunan dasu Mesunan Manya ke kirana wato Ammi". "toh Ammi". "yauwa ɗiyar albarka sarkin lalaci tashi kishigar da ita ciki tayi wanka tayi sallah sekuci abinci". "toh Ammi Aunty tashi muje ciki". "toh". nan Rahama tayi gaba Inteesar tabi bayanta. 8:30pm Motoci ne masu tsada jere a ƙofar gidansu Inteesar sunzo ɗaukar Jameelah cikin gida nashiga domin ɗakkomuku rahoto Dagauta nagani ta riƙo hannun Jameelah daketa faman zare idanu bsko lulluɓe fuska ta nufi ɗakin Abbah da ita Abbah naganinta ya washe baki Dagauta ce tace"gatanan ayimata faɗa". taƙarasa zancenta tana Uwar Gwarama dake kusa da Abbah washe baki Abbah yayi tare da cewa"sannu kinji Jameelatu Allah yayimiki albarka yabaki kema masu yimiki biyayya kamar yadda nima kikayimun nasan nayimiki karan tsaye batare danaji tabakinki ba kan Zaidu na ɗauramuku aure nayi hakane badon komai ba saboda nasan keɗin me biyayya ce inaso idan kinje gidan mijinki ki gwadamasa halayennan naki na kwarai kiyimasa biyayya yinayi bari na bari shi aure dakike gani ɗan haƙuri ne kowa kika gani a gidansa to zaman haƙuri yakeyi haƙuri shine babban jigo". "Abbah ai bakomai insha Allahu bazan kasance me baka kunya ba zanyi iya yina". "yauwa ƴar albarka Allah yayimiki albarka". "Ameen Abbah". "yauwa Saratu ga Jameelatu nan". gyara zama Uwar Gwarama tayi tare da cewa"aini duk abinda zan faɗa ka faɗamata shi sede wasu ƴan abubuwa da baka faɗamata ba idan munfita zan faɗamata". washe baki Abbah yayi tare da cewa"toh madallah". nan suka tashi suka fita har suka isa bakin mota sannan Uwar Gwarama taja hannun Jameela suka keɓe ta kwance haɓar zaninta ta danƙawa Jameelah wani ƙulli a hannunta tace"wannan dakike gani shine mallaka na ansomiki a gurin boka yace Zaid zeriƙa yimiki kyauta kamar ba gobe sannan zezamarmiki tamkar raƙumi da akala se yanda kikayi dashi ammafa yanada hatsarin gaske daddare ake ki shafashi koda safe saboda ba'ah so kowa yagani inkikayi sake wani yaga lokaci dakike shafawa shikenan aikin dukda mukayi kan Zaid ze lalace dan haka seki kula sosai zamu riƙa kewayowa nida Dagauta muna ansar abinda kika tatsa gurinsa domin Allah ne yakawomu lokacin dazamu huta ki kula sosai karki lalatamana shiri". "ai Ummah ki kwantar da hankalinki bawani abu dazan lalata". "yauwa tawan domin so nike abinda kika ɗan tatsa a gurinsa jibi nazo na ansa afara biyan masu kayan gado da aka ɗakko bashi koɗan agogo yaɗan aje kiyi wuf dashi ki ɓoye saboda kinsan irinsu waɗanda kuɗi suka yimusu yawa ba ganewa suke ba". "toh Ummana karkiji komai yadda kika tsara haka za'ai ga wannan wayar da waccan tsinanniyar ta aiko da ita". "bani ita nan mariƙa waya dake". "toh Ummah". nan sukayi sallama tahau mota su Dagauta suka shishiga suka nufi Garki. Zaune yake akan sofa yana aiki da system ɗinsa yaji ana ƙoƙarin buɗe ƙofa be ɗago daga aikin da yakeyiba sakamakon yasan bame shigomasa bedroom direct se Rahama bakinta ɗauke da Sallama tashigo be ɗago daga aikin dayakeyi ba yace"wa'alaiki salam". da gudu tafaɗa jikinsa tare da rungumesa tace"nayi missing ɗinka Sweetheart". "me too My Angel ". "Sweetheart kaje part ɗin Ammih inji Abbih yana nemanka". jiyayi gabansa yayi mugun faɗuwa cije pinky lip ɗinsa na ƙasa yayi alamun dauriya kawai yakeyi yace"ok muje". yaƙarasa maganarsa yana miƙewa da ita a jikinsa ajeta yayi kama hannunsa Rahama tayi cikin shagwaɓa tace"Sweetheart meke damunka naga kamar baka da lafiya kodai murar ce". murmushin ƙarfin hali Abdallah yayi tare da cewa"ba abinda ke damuna Angel wani abun kika gani". "eyi kawai dai naga ka rame ne". kama mata hannu yayi suka nufi ɓangaren Granny yayinda yakejin wata muguwar faɗuwar gaba. Jiki a sanyaye yashigs ɓangaren Granny sallama yayi suka amsa yasami guri yazauna akan carpet yayi ƙasa da kansa yace"Abbih gani". "yauwa Abbanah Rahama bamu guri". "toh Abbih". nanta nufi ɗakin da Inteesar take gyaran murya Abbih yayi tare da kallon Abdallah da kansa ke duƙe yace"dama ba wani abu bane yasa na kiraka ba face inaso insanar dakai a yau na ɗauramaka aure". a razane Abdallah yaɗago tare da cewa"what aure Abbih". "eh nayimaka aure kamar yadda kaji na faɗamaka nayimaka aurennane badon komai ba saboda nasan bazaka taɓa watsamun ƙasa a ido ba kuma inaso kariƙe yarinyar nan amana Abdallah idan ka ƙuntatamata to tamkar ni ka ƙuntatawa nasan bazaka taɓa danasanin auren yarinyar nanba saboda yarinyace natsatsiya me hankali ga sanin yakamata duk wani uba zeso yarinyar tazamo surukarsa inaso kasa wannan abun a zuciyarka inka kyatatamata tamkar ni ka kyautatawa idan ka muzgunamata tamkar ni ka musgunawa". wani irin abu yaji ya tokaremasa a maƙoshi dakyar ya wuce murya aɗan daƙile yace"insha Allah Abbih zan riƙeta amana". "Allah yayimaka albarka dama nasan bazaka taɓa watsamun ƙasa a ido ba Allah yabaku zaman lafiya da zuri'ah tagari bara a kiramaka ita kaganta". "Ameen ya Allah abarta Abbih basena ganta ba". nan ya miƙe ya nufi ƙofa besan inda yake jefa ƙafaba saboda tsabar tashin hankalin daya shiga yana shiga part ɗinsa ya zube akan kujera tare da furta"wacce me tsautsayin ce ta yarda ta aureni kowacece senasata tayi danasanin shigarmun rayuwata datayi meyasa baza'ah barni da rashin abinda zuwata take tsananin so ba za'ah haɗani da wata gaja". nan yayita shirya irin muguntar dazema wadda ta aureshi. Ɓangaren Jameelah koda aka kaita gidansu Zaid batawani samu karɓuwa ba saboda tunda Abbunsa ya dawo bawa ƴan uwan Zaid labarin abinda yafaru kowa yafita sabgar auren shikaɗai ke kiɗansa yana rawarsa ganin yadda ƴan uwan Zaid ke fushi ne yasa Dagauta cewa"mu wuce da ita ɓangarenta kawai domin naga alamu wa'innan mutanen basu da mutunci". "aikuwa dai ". cewar Uwani ƙawar Uwar Gwarama nan suka nufi ɓangaren Jameelah sosai part ɗin yayi mugun tsaruwa two bedroom ne se dining da kitchen se babban falo guda ɗaya domin Abban Zaid ya kwace gidan daya ƙerawa Zaid a cewarsa yadda yaƙimasa biyayya shima kuma baze bishi ba ɗaya daga cikin bedroom ɗin aka kai Jameelah suna ajeta kiran Uwar Gwarama na shigowa ɗagawa Jameelah tayi tare da cewa"hello Ummah". "kice har kun isa". "eh wallahi Ummah ammafa da matsala". "tame fa". nanta warwaremata yadda dangin Zaid suka ansheta zaro ido Uwar Gwarama tayi tare da ƙunduma ashar tace"buɗe kunnenki kijini dakyau bance ki ragawa duk wanda be ragamiki ba koda ko uwarshi ce karki kusa ki ragamata kinajina ko". "kema dai Ummah kamar bakisan halina ba aikinsan ba wanda zan ragawa ko uwartashi ce ai ɗanta nake aure ba itaba a wanne dalilin zabarsu". "yauwa tawan aida har nayi mamakin ragamusu dakikayi". "ai Ummah ki kwantar da hankalinki ba wanda zan ragawa a cikinsu duk wanda yacemun kule sena cemasa cas kamar ba jininki ba". "yauwa tawan jibi zanzomiki da maganin tsinannu". "toh sekinzo". nan sukayi sallama . Washe gari da asuba Inteesar ta tashi tashiga toilet ta ɗaura alwala tafito gurin gado ta nufa ta tashi Rahama dake baccu buɗe ido Rahama tayi tare da yin miƙa murmushi Inteesar tasakarwa Rahama tare da cewa"Sis kitashi asuba tayi ". "toh Aunty". nanta miƙe ta nufi toilet itakuma ta shimfiɗa sallaya ta tada sallah bayan sun idar Inteesar ta fita falo samun Haire me aikin Granny tayi zata fara shara cikin girmamawa ta duƙa tare da cewa"Mamah ina kwana". "lafiya ƙlau ƴata ". "Mamah kawo na tayaki". "a'ah kibarshi yanzu zangama". "dan Allah ki kawo". nanta anshi tsitsiyar hannun Haire tashiga shara tana gamawa tayi morping ɗin gurin tsaf tana gamawa tasa Iya Haire ta nunamata turarukan wuta lokaci ɗaya part ɗin yaɗauki ƙamshi tana gamawa ta tambayi Iya Haire kitchen da store nanta fito da kayan aiki tafara fere doya Iya Haire tace"ƴata dakin cire hijabinnan da kyafi jindaɗin aikin". "to Iya ". nanta cire miƙewa Iyah Haire tayi tace"Hajiya bara naje na cigaba da aiki". "toh Iyah". nanta tafi itakuma ta cigaba da aikinta tana rera karatun alqur'ani . Yana fitowa daga masallaci ya fara tafiya ɓangarensa har ya nufi ɓangarensa yaji yanason ganin Granny ɗinsa hakan yasa ya nufi part ɗinta direct tundaga waje yake jiyo zazzaƙar muryar Inteesar na rera karatun alqur'ani megirma buɗe ƙofa yayi yashiga ba tare data sani ba yamaida ƙofa ya rife ɗaga idon nan dazeyi yayi tozali da Inteesar ta juya baya tana aikinta tana karatunta tundaga silifas ɗin ƙafarta yafara kallonta har zuwa rigar baccin dake jikinta idanunsa ne ya sauka kan dogon gashinta daya sauka har gadon bayanta a zuciyarsa yace"wannan dai ba Rahama bace bakuma wannan yarinyar Meemeeh bace to wacece". ya tambayi kansa hakam kuma yayi daidai da juyowar Inteesar dake ƙoƙarin gyara gashi karaf sukayi ido huɗu da juna a tare suka zaro ido a tsorace suka haɗa baki gurin cewa!!!!!!! Vote and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_ # Real eeshow _*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 5️⃣5️⃣➡️5️⃣6️⃣ Nuna juna sukayi a tare suka haɗa baki gurin cewa"kece? kaine?". suka nuna juna lalubar hijab ɗinta tashigayi bazato taji ya fisgota tafaɗa faffaɗan ƙirjinsa numfashinsu na sarƙewa cikin na juna a harzuƙe yace"ke wacce irin mayyace tace da duk inda nayi sekinbini". "kai zancewa ma mekakeyi a gidanmu Allah ya kyauta inrasa mayyar wanda zanzama setaka kaima zancewa mayena da duk inda nayi seka bini goto-goto ko kunya bakaji". binta yashigayi da kallon mamaki gani yayi babu alamun zuwa tayi lokacin sema lura dayayi kamar anan ta kwana kallon tamfatsetsen agogon dake falon yayi yaga a lokacin seven daidai ƙuramata sexy eyes ɗinsa yayi yanamata kallon mamaki karaf idanunsu ya sargafe cikin na juna kallon kallo suka shigayi na wani lokaci bazato sejin muryar Rahama sukayi akusa dasu tace"Sweetheart barka da asuba My Aunt barka da asuba". saurin sakinta yayi yana sosa ƙeya alamun kunya ya wani ƙara haɗe rai kamar bashine ke rungume da itaba yawani ɗauke idanunsa akanta a zuciyarsa yace"tome wannan futsarariyar yarinyar kuma takeyi a gidannan bayan anɗauramata aure jiya anyako ita nagani kuwa ba gizon data saba yimun bane kuwa to kuma meyasa Rahama takirata da Aunty har kuma take gaisheta". ɓangaren Inteesar ko a zuciyarta tace"me wannan mara mutuncin yakeyi a gidannan iwannan lokacin kuma da jallabiya tomeyasa Rahama takirashi da Sweetheart kuma". wata zuciyarce tabata amsa da"kika sani ko saurayinta ne". sauke ajiyar zuciya tayi tana tinanin yadda zasu ƙare da Namijin duniya sakejin muryar Rahama yayi tana cewa Inteesar data lula duniyar tinani"Aunty memakon nima ki tasheni infara course ɗin girki gurinki shine kikaƙi tashina ko". taƙarasa zancenta cikin shagwaɓa saurin danne tsananin mamakin ganinsa a wannam lokacin Inteesar tayi tare da yin sansanyan murmushi cikin zazzaƙar muryata meƙara tafiya da zuwar duk wani ɗa namiji tace"sorry My Sis gani nayi bekamata na tadaki kina bacci ba saboda wasu in antadasu suna bacci suna iya tashi da ciwon kai shiyasa ban tasheki ba amma gobe insha Allahu zan tasheki kinga nima seki riƙa koyamun girkin dama nima karan bani nakeyi "kinji wai Aunty wai na riƙa koyamiki kefa nikeson ki koyamun domin ba abinda na iya". "toh zan koyamiki". sosai Abdallah ke mamakin yadda Rahama take magana da Inteesar abinka da miskilin mutum seya make abunsa kamar ba mamaki yskeyi ba ya wuce ya nufi bedroom ɗin Granny da kallon mamaki Inteesar tabishi har ya ɓacewa ganinsu sauke nannauyar ajiyar zuciya tayi suka cigaba da aikinsu ita da Rahama. Abdallah na zama akan sofa Granny tafito daga toilet tana ganinshi tayi murmushi tare da zama gefan gado suna fuskantar juna tace"Mesunan Manya ba haƙuri wato amaryar taka kabiyo da sassafenan saboda rashin haƙuri irin naka yaushe rabon danaganka da sassafe se yau kamar mejiran kaɗan". ƙara haɗe rai yayi tare da cewa"Ammih ina kwana". "lafiya ƙlau ". miƙewa yayi da niyyar tafiya yayinda a zuciyarsa yaketa tinanin ta yadda ze fara tambayarta kan Inteesar ƙara haɗe girar sama data ƙasa yayi tare da cewa"Ammih sabuwar ƴar aiki kikayine?". "meka gani ". "wata yarinya nagani a kitchen ɗinki". "ƙila takwarata ce Aishatu matarka ce ai wannan yarinya akwai tarbiyya jiya daddare muna gama cin abinci ita ta kwashe kayan ta gyara gurin gaskiya anyi sa'ar samunta komai na yarinyar nan abun birgewa ne anyako ba shuwa arab bace kuwa kai kaga kyau ko a gurin yarinyar nan kamar ita tayi kanta". a zuciyarsa ya maimaita cewa"matata kuma". ashe a fili yafaɗa ba'ah zuciba yana cikin maimaitawa yaji Granny tace"kwarai kuwa ɗan iya nasan yanzu zakace batayimaka ba uban sanabe todai kaji abinda mahaifinka yafaɗamaka atoh nasan yanzu zaka kusheta inkyau kake nema Aishatu kyakyawa ce ajin farko ga tarbiyya ga nutsuwa da hankali ga girmama nagaba da ita mekuma kake nema inama laifi data rufamaka asiri ta yadda kamar yadda bakasan da aurennanba haka itama batasan dashi ba dahar kake wani taɓe baki". jin tahowar Inteesar ne yasashi taɓe baki yace"ina wani kyau yake anan gurin aba single bawani diri kamar one yazanyi tunda anliƙamun alaƙaƙai dole na haƙura na ansheta ammafa sede intemakamata amma ba ajina bace". yaƙarasa zancensa yana sakin murmushin mugunta. Jitayi wani iri luu jiri na ɗibarta sakamakon jin abinda Namijin duniya ke cewa dafa bango tayi sakamakon jindatayi tana niyyar yanke jiki zata faɗi lokaci ɗaya zufa tashiga ketomata a zuciyarta tace"Innalillahi wa'innah ilaihi raji'un nashiga ukuna ni Aishatu idan naji daidai ana nufin wannan mugunne mijina meke shirin faruwa dani ne daka wannan masifar se wannan wannan wacce irin rayuwa ce ya Allah kabani ikon cinye duk jarabawar dake bibiyar rayuwata". taƙarasa zancenta wasu hawaye ne masu zafi suka zubomata saurin sharewa tayi sakamakon jin sautin tahowar Rahama ta ƙaƙali murmushi a fuskarta jiki sanyaye tashiga cikin sanyin murya tace"salamu alaikum". washe baki Granny tayi tare da cewa"wa'alaiki salam takwarata ashe kitchen kika shiga dasassafennan aida baki wahalar da kanki ba ga Haire ai duk zatayi komai aida kin huta". ƙarasa zama tayi tare da yin ƙasa da kanta tayi kamar batasan dashi a gurinba taɗanyi dariya tace"ai bakomai Ammih bawata wahala sema lada dazan samu na farantawa Ammih na rai danayi". "aikuwa dai ɗiyata Allah yayimiki albarka". "Ameen ya Allah Ammih na". a wutsiyar ido tasaci kallonsa karaf suka haɗa ido saurin ɗauke ido tayi daga kallonsa turo ɗan ƙaramin pinky lips ɗinta tana ƙunƙunai ta juyar da fuskarta tace"ina kwana Yayah Abdallah". shiru yayi kamar bejita ba harta fidda ran ze amsa sannan ya taɓe baki tare da cewa"lafiya ". aninda kawai ya ce da ita kenan shigowa Rahama tayi tare da cewa"Ammih bakiji ƙanshin da falonki keyiba harna ƙagu danaci abincinnan da Aunty ta girka dakajin yadda yake ƙamshi nasan zehaɗu wallahi". dariya Ammih tayi tare da cewa"kema hakanan zaki dena wannan banzan baccin naki na ƙaddara ki fara koya". "ai yau ma Ammih seda nace meyasa bata tasheni ba aida munyi tare nima na koya Auntyna dan Allah gobe ki tasheni muyi tare". taƙarasa zancenta a shagwaɓe ɗaga idonnan da Inteesar taga Namijin duniya ya taɓe baki tare da cewa"amma dai Rahama kinji kunya wallahi kirasa wadda zakiyiwa shagwaɓa se wannan ƴar abar wadda a girme kin girmeta ". murmushi Inteesar tayi dantasan danya ƙularda ita yayi wannan maganar tace"ki kwantar da hankalinki Sis insha Allah gobe zan tasheki". "yauwa Auntyna nagode". fakaitar idanun mutane tayi ganin bame kallonta tayiwa Namijin duniya gwalo aiko sukayi ido huɗu dashi jinjina kai kawai yayi alamun zekamata ya miƙe yana duba agogon wayarsa yace"Granny nizan wuce Sweetheart anjuma kije ki wanken toilet". turo baki Rahama tayi tare da yin ƙasa da murya tana ƙunƙunai tana cewa"waikai Yayah koda yaushe bazaka bari masu yima aiki suyima aikin bedroom ɗinka ba sede kasa mutum to daban dawo ba kumafa yanzu aiga matarka nan setayimaka". ƙara haɗe rai Namijin duniya yayi kamar betaɓa dariya ba yadakamata tsawa tare cewa"kee yaushe nafara wasa dake dahar kika rainani haka to bazansa masu aikinba kenaga damar sawa". "a'ah Malam dakata bazakazo har ɗakin kace zaka takurawa ɗiyata ba ai gaskiya tafaɗa ko ƙarya tayimaka meyasa bazakasa masu yima aiki suyima ba kokuma matarka tunda sune yazama dole suyima da dabatanan yaya kakeyi ". "Ammih ke kikeja yara suna rainani wallahi". yaƙarasa zancensa yana yin kwafa yafice fuuu yana fita ta sauke wata ɓoyayyar ajiyar zuciya dariya Rahama tayi tare da cewa"tofa munfa kinsawa Sweetheart baƙin ciki se Allah ya zuciya". murmushi yaƙe kawai Inteesar ta yiwa Rahama domin hamkalinta duk baya jikinta tanacan tana tunanin rayuwar dazatayi da Abdallahnta ɗan zafin kai hira kawai sukeyi amma ita hankalinta kaf baya kan hirar tasu dariya Ammih tayi sosai tace"ai gwara daya fusata haka kurum yaro se baƙin miskilancin tsiya da faɗin ran tsiya ga matarka seka dami yarinya da mugun sa aiki idan matarshi batasan cikinsa ba wa yakeso yasani anjuma Aishatu ki shirya kije ɓangarensa ki gyaramasa". gaban Inteesar ne yabada dammm sakamakon jin zataje gurinsa lokaci ɗaya yanayinta ya canza zuwa kalar tausayi tace"Ammih da anbarshi tunda yafison na Rahama". Salati Ammih tayi ta sanar da ubangiji gami da tafa hannayenta duka biyub tace"yau ninaga ja'irar yarinya ni Indo ana ƙoƙarin kwatarmata ƴanci tanaiwa mutane shashanci amma gaskiya albasa batayi halin ruwa ba anyako sunanki Aisha ba Sarai ba kuwa ƴar nan domin nidai a iya sanina dame suna Aisha jaruma ce batada tsoro keko daka cewa kije ɓangaren mijinki duk kinbi kintashi hankalinki kamar wadda akace taje gurin mutuwarta hadda wani marairaice murya Ammih kibarshi tunda yafison na Rahama". taƙarasa zancenta tana kwaikwayon muryar Inteesar ganin yadda taƙara ruɗewa ne yasa Ammih kamo hannunta Granny tayi ta zaunar da ita gefanta ta kama hannunta tace"karki bani kunyaman takwara ta kizama jaruma kidena jin tsoronsa mijinkine a tafin hannunki yake duk wani hura hanci dakikaga yanayi yadena baki tsoro ki tsaya ki natsu ki gyara mijinki aida ba haka yakeba kinada damar da zaki canzashi daga wannan murɗaɗen halin nasa yadawo normal kefa macece kiyi amfani da kisisinarmu ta ƴaƴa mata ki canzamanashi kinji ɗiyata nasan abu ne me matuƙar wahala amma ki daure nasan zaki iya kinji ɗiyata watarana se labari kiyimun alƙawarin zakiyimun wannan aikin danasaki Aishatu domin rabonda muga haƙuri Abdallah a waje da sunan dariya tun kafin mahaifiyarshi ta rasu dan Allah ki temakeni ki dawomasa da walwalarsa kamar da yazama mutum kamar kowa dan Allah ƴata". jiki a sanyaye Inteesar tace"insha Allah Ammih zanyi iya bakin ƙoƙarina". murmushi Ammih tayi tare da cewa"nagode ɗiyata Allah yayimiki albarka yabaku zaman lafiya da zuri'ah tagari kuje ku shirya saboda Abbih ɗinku yace idan angama cin abinci akwai meeting. ƙasa Inteesar tayi alamun jin kunya a zuciyarta ta amsa da Ameen dukan wasa Ammih takaiwa Inteesar saurin gocewa Inteesar tayi tana dariya . Dariya gabaki ɗaya sukayi Ammih tace"kinibabba kinason mijinki kina kaiwa kasuwa Allah ya shiryamunku kutashi kuje ku shirya muci abinci". "Ameen dai Amminmu toh". cewar Rahama daketa dariya nansuka tafi suna shiga bedroom Rahama tayi sauri ta shige toilet tanaiwa Inteesar dariya tayimata wayo taɓe baki Inteesar tayi haɗe da cewa"kedai kika sani yarinya tunda dai bakwana zakiyi a toilet ɗinba aida sauƙi bawani haushi dazanji". nan tashiga tazar dogon gashinta Rahama batawani jima tafito nan Inteesar itama tashiga batawani daɗe ba tafito ɗaure da towel kama haɓa tayi alamun mamaki ganin yadda Rahama tasha uwar kwalliya kamar wadda zata gasar kyau tasha abaya ƴar ubansu se walwali takeyi tasha stone tace"Sis irin wannan kyau haka kamar wadda zata gasar kyau ai wannan inkika fita waje seki haddass accident ɗin motoci a gari". murmushin daya ƙaramata kyau tayi tare da cewa"kai Aunty banda sharri duk kyauna aiban kaiki ba kefa ko bakiyi kwalliyaba kyau gareki bare kinyi". "Allah ba sharri bane gaskiya na faɗamiki idan nayi kyauwunki ai a kalleni". "bawani nan kawaidai tsokanata kikeyi dan kinga kinfini shiyasa kawai kike ƙoƙarin zagina". "wlh ba zaginki nake ba gaskiyata nake faɗamiki ƙaraso kiyi ki shirya nasan ƙila yanzu kowa ya hallara a dining mukaɗai ƙila ake jira ". "toh ai yanzu zan shirya ni ai shirina bashi da wuya mai kawai zan shafa". "wanne irin mai Aunty aiko dai kwalliya zan tsaramiki saboda so nike ki gigita Yayah ta yadda zeƙara faɗawa a kogin sonki ". murmushi tayi kawai tare da cewa"Allah shiryeki Sis". "ameen dai matar babban Yayah". murmushin yaƙe kawai tayi domin baƙaramin faɗuwa gabanta yakeyi ba idanta tino da wai wannan mutumin me girman kan tsiyar ne mijinta tana wannan tinanin har Rahama tagama tsaramata kwalliya tana gamawa ta tsaya ƙaremata kallo tas sannan tace"amma Aunty kin haɗu tsarki ya tabbata ga Allah subhanahu wata'ala gaskiya bazaki kalli kanki a mirrior ba sekin saka kaya nayimiki rolling kinga muna gama cin abinci semu wuce shopping ɗinda Ammih tace basemun dawo ɗaki ba". "toh nagode Sis dan Allah idan mundawo ki aramun wayarki nakirasu Besty". "toh ai se a haɗo da wayarma ". "toh". nanta saka inner wears ɗinda ta fitomata dasu sababbi masu colour ɗin coffee sannan ta ɗora wata haɗaɗiyar abaya coffee wadda tasha adon stone se walwali takeyi da ɗaukar ido ɗauremata dogon gashinta dayasha gyara Rahama tayi da coffee ɗin rebom sannan tayi rolling ɗin kanta da ɗankwalin abayar lokaci ɗaya ta rikiɗe tazama tamkar balarabiya kama hannunta Rahama tayi takaita gaban mirrior tare da cewa"Aunty kallarki kiganki". kallon madubi Inteesar tayi taga lokaci ɗaya tacanza tayi kyau murmushin dayaƙara fito da kyawunta tayi tare da cewa"nagode Sis amma wannan kwalliyar kamar tayi yawa gakuma gashi dakika fitomun dashi dukya dameni". "bawani yawa da kwalliyarki datayi Aunty light make-up fa nayimiki shikuma ai gashi baze rife bane shiyasa amma dan Allah karki lalata kwalliyarki mutafi nasan mu ake jira ". "toh muje". nan kowacce tasa plate shoe ɗinta da hand bag ɗinta kalar kayanta suka fita sunata baza ƙamshi. Ɓangaren Namijin duniya ko yana gama rai ɓace ya isa part ɗinsa yana shiga falonsa ya zube kan kujera tare da sauke wani nannauyar ajiyar zuciya harya lunshe idanunsa yaji verbrating ɗin wayarsa tsaki yayi tare da duba mekiran yakara a kunne tare da yin shiru daga ɗaya ɓangaren Ahmad yace"mutumina inaka shigane inata kiranka baka ɗauka ba". wani guntun tsaki yayi tare da cewa"wannan yarinyar ce taɓatamun rai wai kamata za'ayiwa auren dole batare danasani ba kuma Abbih ya rasa yarinyar daze auremun se fitsarrar yarinyar nan mara tarbiyya". "aure kuma My Man wacce yarinya kenan". "wacce yarinyace banda Inteesar take kowa oho mata". a zabure Ahmad yace"wacce Inteesar kake nufi badai ta office ɗinka ba". "itaman". wani farinciki ne ya lulluɓe Ahmad yashiga godiya ga Allah nunawa Abdallah yayi yana tayashi alhini daga ƙarshe yacemasa zasu shigo shida Adam daddare nan sukayi sallama Ahmad ba abinda yakeyi se murna tsaki Abdallah yayi tare da miƙewa yashiga bedroom ɗinsa ya ɗaura towel yashiga bathroom dan watsa ruwa bewani jimaba yafito towel ƙarami yana tsane kwantacciyar sumar kansa hand drayer ya jona yashiga busar da gashin yashiga gyarashi da mayamayan gyaran gashinsa lokaci ɗaya suma taɗau sheƙi yana gamawa yayi shafa ys shirya cikin wata haɗaɗiyar black arman suit yasaka komai baƙi yafeshe jikinsa turarukansa masu daɗin ƙamshi ya gyara jikinsa tsaf ko ina yaɗau gayu cikin takun ƙasaita ya nufi ɓangaren Granny dan amsa kiran Abbih. Yana isa falon Granny ya nufi dining dan yagasu Ammih nacan cikin girmamawa ya gaidasu Mummy suka amsa tashi Meemah tayi daga kujerar datake zaune takoma kusa data Abdallah shiko ɗan gogan yi yayi kamar besan tazauna kusa dashi ba ya maze ta ƙasan ido yashiga kallon kowa na gurin yaga Rahama amma beganta ba kai hannu yayi ya tsiyayi ruwa a glass cup yakai bakinsa a zuciyarsa yace"ko ina kuma wannan fitsararriyar yarinyar tashiga oho". yana cikin wannan zancen zucin yaji ƙamshin wani daddaɗan turare ya daki hancinsa saurin maida glass ɗinsa yayi a idonsa ya kalli direction ɗin dayaji wannan ƙamshin tozali yayi da Inteesar dataci uban gayu kamar ka saceta ka gudu dan kyau hannunta riƙe da wani babban ball tari yashigayi!!!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_ # Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 5️⃣7️⃣➡️5️⃣8️⃣ Saurin shanye ruwa dake hannunsa yayi yayinda yake binta da idanu ta cikin baƙin glass ɗinsa kamar wanda yaga sabuwar halitta har ta aje ball ɗin dake hannunta kallon chairs ɗin gurin tayi taga ɗaya ce kawai ta rage wadda ke facing ɗin Abdallah jiki a suluɓe ta nufi kujerar yayinda kanta ke ƙasa gabanta ke tsananin faɗuwa saboda jin idanunshi na yawo a jikinta ta zauna tare da sauke wata boyayyar a jiyar zuciya kanta a ƙasa tace"sannunku da hutawa kuyi haƙuri nabarku kuna jirana". murmushi Ammih tayi yayinda takejin wata ƙaunar Inteesar dake ƙara ninkuwa a zuciyarta tace"bakomai daughter ke za'aiwa sannu irin wa'innan abinci haka Allah dai yayi albarka ɗiyata kema Allah yabaki masu yimiki". murmushi tayi tare da yin ƙasa da kanta alamun kunya tace"ameen". taɓe baki Namijin duniya yayi tare da # Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 5️⃣7️⃣➡️5️⃣8️⃣ Saurin shanye ruwan dake hannunsa yayi yayinda yake binta da idanu ta cikin baƙin glass ɗinsa kamar wanda yaga sabuwar halitta har ta aje ball ɗin dake hannunta kallon chairs ɗin gurin tayi taga gabaki ɗaya da mutane kai saura guda ɗaya ce kawaita rage wadda ke facing ɗin Abdallah jiki a suluɓe ta nufi kujerar yayinda ƙirjinta ke dukan tara-tara kanta a ƙasa gabanta na tsananin faɗuwa saboda jin idanunshi na yawo a jikinta batason yakuma tsiromata da wani salon masifar tashi ta zauna ganin bemata wata muguntar bane yasata sakin wata ɓoyayyar ajiyar kanta a ƙasa tace"sannunku da hutawa kuyi haƙuri nabarku kunata jirana". murmushi Ammih tayi yayinda takejin wata sabuwar ƙaunar Inteesar na ƙara ninkuwa a zuciyarta tace"bakomai daughter ke za'aiwa sannu irin wannan abinci haka Allah dai yayimuku albarka ɗiyata kema Allah yabaki masu yimiki". murmushi tayi tare da yin ƙasa da kanta alamun jin kunya tace"ameen". taɓe baki Namijin duniya yayi tare da yin magana a ƙasan maƙoshinsa ta yarda ba wanda zeji se ita yace " a haka kamar wata mutuniyar kirki hadda wani ƙasa dakai kamar gaske nanko ba abinda ke cikinta se ƴar banzar rashin kunya kamar kuɗin cizo". karaf sukayi ido huɗu da Inteesar kashemata ido ɗaya yayi tare da sakin wani shu'umin murmushi ya ɗagamata gira alamar yadai saurin ɗauke kanta tayi daka gareshi dankar wani yagansu. Karaf akan idon Meemah waddata tashi cikin yauƙi zatayi serving ɗinsu tinani tashiga yi itako a ina tasan wannan fuskar ganin tashiga tinani ne yasa Abbih cewa"Daughter ƙarasa ladanki mana kiyi serving ɗinmu". cikin girmamawa ta miƙe tare da cewa"toh Abbih". nanta shiga serving ɗin kowa cike da nutsuwa gefe guda kuma ba abinda Meemah keyi se aikin kallon Inteesar tana son tino inda tasanta a haka takoma ta zauna har Inteesar tagama serving ɗinsu tana tinani nan kowa yafara cin abincinsa cikin kwanciyar hankali a zabure ta miƙe tare da cewa"bura uba kece..........?". ta faɗa tare da nuna Inteesar dake ƙoƙarin kai spoon ɗin shayi bakinta kowa na gurin ne yajuya yana kallon Inteesar saurin maida spoon ɗinta tayi tare da shiga dube-dube alamun nema wanda Meemah ta nuna gani tayi kowa na gurin na kallonta saurin yin ƙasa da kanta tayi gabanta na dukan tara-tara domin tin shigowarta tagane Meemah sarai a zuciyarta tashiga addu'ar Allah yasa karta faɗi inda ta taɓa ganinta domin batason kowa yasan ta taɓa ganin Namijin duniya. Tana cikin wannan zancen zucin taji muryar Abbih yace"A uzubillahi mina shaɗanirrajim anan gidan ake kutuntuma wannan ashar ɗin sekace gidan maguzawa". saurin zungurarta Mummy tayi ta ƙasan dining ba tare da angansu ba tayimata alamun a cikin mutane suke ganin tayi shiru ne tana jifan Inteesar da wani kallon ƙasƙanci ne yasa Mummy yin gyaran murya cikin ƙissa tace"nifa banson shashanci kinsanta ne?". "wallahi da naɗauka wata ƴar class ɗinmu ce da mukayi karatu a England Zainab se yanzu nagane ashe ba ita bace amma ko suna tsananin kama sorry fa". taƙarasa zancenta tana mai jifan Inteesar da wani kallon wulaƙanci murmushin gefan baki Abdallah yayi domin shima yagane inda Meemah ta taɓa ganin Inteesar. ɓangaren Inteesar ko sauke wata uwar ajiyar zuciya tayi me ƙarfi wadda ta ja hankalin kowa na gurin yayo kanta ganin ana kallonta ne yasata yin ƙasa da kanta muryar Abbih taji yace"Daughter lafiya kuwa ?". murya na rawa tace"lafiya ƙlau Abbih". "kodai wanine yayimiki wani abune". "ko ɗaya Abbih ba abinda akayimun kawai dai nima naji nayi ajiyar zuciya ne amma bansan dalilin yinta ba". "toh Allah yayimuku albarka ". "ameen ya Allah". nan kowa na gurin ya cigaba da cin abincinsa yayinda Rahama keta faman santi . ɗaukar pork ɗin dake gabansa yayi tare da ɗaukar doya ɗaya yakai bakinsa da sauri ya miƙe ya nufi toilet ɗin dake manne a falo yashiga kakarin amai kamar gaske bewani daɗe ba yafito yana wani yamutsa fuska ya nufi dining har yaja kujerarsa ze zauna yaji muryar Abbih a ruɗe yace"lafiya kuwa son kake amai ". ƙara yamutsa fuskarsa yayi tare da sakin murmushin ƙeta ya kalli Inteesar da itama shi take kallo kashemata ido ɗaya yayi haɗe da yimata alamar one-zero buɗe bakinsa yayi da niyyar yin magana sukayi ido huɗu da Meemah data kafeshi da ido tanason jin mezece ɗauke kansa yayi daka garesu tare da shafa kwantaccen sumar kansa datasha gyara cikin nuna yanayin rashin lafiya yace"bakomai Abbih jikinane banajin daɗinsa tunda na tashi Sweetheart haɗomun coffee ko zan iya sha". yaƙarasa zancensa yana kallon Rahama dake cin abincinta hankali kwance turo baki Rahama tayi tare da yin ƙasa da murya tana ƙunƙunai tace"kaidai Yah Abdallah kana baƙincikin ka ganni ina hutawa seka tasheni duk ga mutane nan inbakason na masu aiki aiga matarka nan basekasa ta haɗamaka ba ai duk a cikin dutyn tane". ƙara haɗe rai yayi kamar wanda be taɓa dariyaba rai ɓace ya dakamata tsawa yace"ke yaushe nafara wasa dake dahar kika rainani haka to bazansa masu aikinba kenaga damar sawa". yaƙarasa zancensa yana huci kamar wani mayunwacin zaki dakatar dashi Ammih tayi ta hanyar cewa"a'ah Malam dakata bazaka zo har ɗaki saboda baka da lafiya ka takurawa ɗiyata ba ai gaskiya tafaɗa tunda bakason masu aiki su haɗamaka aiga matarka nan itace kake tilashinta ba itaba to da batanan yazakayi ke Aishatu tashi ki haɗowa mijinki coffee". dammm gaban Inteesar yabayar tayi saurin ɗagowa ta saci kallon Namijin duniya ta wutsiyar ido karaf suka haɗa ido saurin ɗauke kanta tayi daga kallonsa lokaci ɗaya gumi yashiga ketomata domin batason duk wani abu dazesa tashiga sabgarshi tana cikin wannan zancen zucin taji muryar Ammih na cewa"ko bakiji bane". "naji Ammih bara na haɗo". nanta miƙe jiki a saluɓe ta nufi kitchen yayinda Mummy da Meemah suka rakata da uwar harara haɗa ido Mummy tayi da Namijin duniya hakan yasata saurin ƙaƙalo murmushin ƙissa tace"sannu ko Son Allah yaƙara lafiya ka kira family Doctor yazo ya dubaka". fuska a haɗe yace"yauwa Mummy dama so nake idan naɗansha coffee ɗin sena kirashi". "toh wai nikam ina muka samu yarinya haka me hankali da nutsuwa haka ko ƙawar Rahama ce ta kawomana ziyara". taƙarasa zancenta cikin ƙissa irinta riƙaƙƙun ƴan bariki murmushi Abbih yayi tare da cewa"surukarki ce ai". a razane Mummy da Meemah suka kalli Abbih danson tabbatar da abinda kunnuwansu yajiyemusu dakyar Mummy ta iya saita nutsuwarta tace"Dadyn yara bangane surukata ba matar waye". "matar Abdallah ce jiya aka ɗauramusu aure dama abinda zanfaɗamuku kenan bayan mun gama cin abinci". dakyar Mummy tasaita nutsuwarta ta ƙaƙalo murmushin da iyakacinsa leɓe tace"masha Allah ,Allah ya sanya alkhairi yabasu zaman lafiya da zuri'ah tagari". "Ameen ya Allah". Ɓangaren Inteesar ko tana shiga tafara haɗamasa harta ɗakko sugar zata zuba ɗaga idonnan da zatayi tayi tozali da abun gishiri murmushin ƙeta tayi tare dakai hannu ta ɗakko salt ɗin ta makashi a cikin coffeen ta motsa tashiga dariyar ƙeta seda tayi me isarta sannan tace"badai ni kacewa one zero ba to yanzu za'ai one-one mara tarbiyya kawai maga tasa aikin tsiya kawai zanyi maganinka yau". dariya taƙarayi sosai sannan ta ɗauƙi cup ɗin ta ɗaura akan plate ta nufi dining tana dariyar ƙasa-ƙasa fuska a sake ta nufi falo ganin sunkoma falo gabaki ɗayansu ta ajemasa a gabansa takoma dining tacigaba da cin abincinta ɗaukar coffee ɗin yayi ba tare daya sa komai a ransa ba yakai bakinsa jin gishiri yayi kauu har tsakiyar kansa ɗaga idonnan dazeyi suka haɗa ido da Inteesar zatakai doya bakinta murmushi ƙeta ta sakarmasa tare da kashemasa ido ɗaya tayimasa jinjina da hannu murya a ƙasan maƙoshi tace"kaɗanma kagani one-one kenan". dakyar ya iya haɗiye coffee ɗin muƙut ya miƙe a zabure saboda yadda yaji bakinsa ya ɗaɗe zetafi yaga Meemah takai hannu zata ɗauki cup ɗin coffee zatasha yayi saurin wafcewa tare da wayincewa yace"ke ina wasa dake dazaki ɗauki abu ina ci". "sorry ya Abdallah naɗauka ka ƙoshine shine zan shanye ragowarka kasan albarkar kwano tana ƙasan abinci". ba tare da yayi maganaba ya wuce rai ɓace ya nufi part ɗinsa da coffeen yana tinanin irin mugunta dazewa Inteesar. ɓangaren Inteesar ko hankali kwance tagama cin abincinta ta kwashe kwanukan da suka ci takai kitchen ta nufi bedroom ɗinsu ta yafa mayafinta ta riƙo ƴar jakarta tana sauri domin Rahama na waje tana jiranta jitayi an rifemata baki an ɗauketa cak kamar wata baby se mutsu-mutsu take be direta ko ina ba se ɓangarensa kan gadonsa ya nufi ƙofa ya murzamata key ganin Namijin duniya yasa hankalin Inteesar yayi mugun tashi lokaci ɗaya tsoronsa ya dirarmata ta sauka daka gadon tana hawaye tana yarfa hannuwa tana yin baya gani tayi yana biyota har seda ta ƙure da bangon ganin bawani matemaki se Allah hakan yasata aro jarumta murya na rawa alamun a tsorace take tace"kawai meye haka nifa banason iskanci ai wannan rashin tarbiyya ne kaiwai bakasan bakyau taɓa jikin mace bane". murmushin gefan baki yayi ganin yadda tafaɗi maganar tawani haɗe rai alamun batason wasa yasashi cewa"nikuma inason iskancin se akai yaya shiyasa zanyi dake gwara ingwadamiki rashin tarbiyyar kya ƙara tabbatarwa har kibama wani labari nikuma dakyau a gurina". yaƙarasa zancensa tare dasa hannu ya zuge zip ɗin doguwar rigarta ta baya ta sauka ƙasa bazato taji ya fisgota tafaɗa kan faffaɗan ƙirjinsa a tare suka sauke wata uwar ajiyar zuciya yayinda numfashinsu yashiga sarƙewa cikin na juna saurin haɗe lallausan bakinsa yayi da nata yashiga kissing ɗinta tako ina kamar wani mayunwacin zaki yayinda yakai hannunsa ta baya ya balle pin din bra dinta nan take tsayyayun brest dinta suka bayyana yakai hannu ya matsa nipples ɗinta da karfi ta saki wata ƴar ƙara ta zafi sbd irin damkar d yayi musu hannu biyu- biyu lokaci guda yakai bakin sa ya fara tsosa dayan hannu kuma yana kan dayan yana murzawa ita kuwa ba abinda take banda aikin kuka da ture shi seda ya gurjeta son ransa sannan ya zube akan gadonsa yana maida numfashi da sauri ta maida rigarta ko ɗin bata tsaya zugewaba ta yayimi bra ɗinta da jakarta ta nufi ƙofa ta buɗe cikin muryar kuka tace"Allah ya isana jikina daka taɓamun mara tarbiyya kawai". ta ruga da gudu. A hankali yashiga buɗe jajayen sexy eyes ɗinsa da suka canza kala zuwa ja ya saukesu a jikin ƙofa wani murmushi ne ya suɓemasa bazato jin tacigaba da yimasa rashin kunyar lokaci ɗaya yaji yanajin wani irin haushin kansa daya kasa control ɗin kansa a zuciyarsa yace"meke shirin faruwa danine kan wannan ƴar shilar yarinyar ne wai da har nake kasa control ɗin kaina na nuna maitata a fili". wani guntun tsaki yasaki tare da miƙewa dakyar ya nufi bathroom ɗinsa yana shiga yasakarwa kansa shower tare da lumshe sexy eyes ɗinsa yashiga tinanin reaction ɗinsu na ɗazu yana saki wani ƙasaitaccen murmushi. Ɓangaren Inteesar ko da gudu tashiga bedroom ɗinsu ta rife ƙofa tare dasa key ta nufi bed ɗinsu ta faɗa tare da sakin wani marayan kuka tana cikin yin kuka taji muryar Rahama na bugo ƙofa saurin share hawayenta tayi kamar batayi kuka ba ta buɗemata ƙofar tare da cewa"wanka zan canza tea ne ya zubarmun a kaya". kallonta Rahama tayi sama da ƙasa sannan tace"la Aunty yanaga bakinki ya kumbura?". damm ƙirjin Inteesar yabayar dakyar ta saita nutsuwarta gurin cewa"wlh nima bansan meya cijeni ba kawai sejin zafi nayi naga ya kumbura haka". "toh Allah yaƙara sauƙi yi kiyo muyi mutafi nasan ƙila yanzu yafito". zaro ido waje Inteesar tayi a tsorace tace!!!!!!! Votes and Comment _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_ # Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 5️⃣9️⃣➡️6️⃣0️⃣ "Dawa ɗin zamu tafi ?". "da Yah Abdallah mana lafiya naga lokaci ɗaya yanayinki ya canza hankalinki ya tashi". muƙut ta haɗiyi wani miyau da da take tarawa zata zubar saboda ya haɗa bakinsa da nata tace "bakomai bara inje inyo wankan". "toh sekin fito". jiki a saluɓe tashiga kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki ta shiga toilet direct gaban madubi ta nufa ta tsaya tare da kallon kanta cikin yanayin kyama takai hannunta kan small pinky lips ɗinta da suka ɗan kumbura ta tofar da miyau a sink ɗin dake ƙasan mirriorn tare da cewa"Allah ya isana bakina kawani sawa mutane wannan ƙazamun bakin naka mara tsarki a bakinsu". taƙarasa zancenta kamar zatayi kuka ta ɗakko brush tasa makilin tadinga brush tana hawaye ita ala dole kyamar bakinsa takeyi tana zubamasa Allah ya isa sannan tafara wankanta cikin kwanciyar hankali. Kwance take akan gado ba abinda takeyi se aikin rizgar kuka buɗo ƙofar bedroom ɗin Mummy tayi meza zatagani Meemah kwance akan bed tanata rizgar kuka hankali tashe ta ƙarasa shigowa ɗakin tamaida ƙofa ta rife hankalinta a matuƙar tashe ta isa kan gadon tare da cewa"Meemah! Meemah!! Meemah!!! lafiya". a fusace ta juya tare da wurgawa Mummynta harara da ƙananun idanunta da suka canza kala a harzuƙe tace"au tambayata ma kike Mummy bayan kina kallo narasa farincikina kin kasa yin komai akai kullum kina cewa inkwantar da hankalina Namijin duniya nawane ni kaɗai ashe duk son zuciyarki kike faɗamun to wallahi matuƙar narasa Namijin duniya nima sekin rasani shiga duniya zanyi domin ni banga amfaninki a rayuwata ba ". " haba Meemah ki kwantar da hankalinki ki tsaya muyi magana mana dama kinsantane ?". wani murmushin takaici Meemah tayi tare da cewa"mekuma zaki faɗamun Mummy bayan kingama dani banyi tsammanin baki damu da farincikina ba se yau kullum faɗmmun kike kinaso na ashe duk zancenki a baki ne tunda abu ɗaya common kinkasa yimun shi eyi daban santa ba na nuna nasanta ne". "ki kwantarmun da hankalinki indai Namijin duniya ne nakine ke kaɗai matsawar ina numfashi sekin aureshi kedai kawai abunda nakeso dake ki ɗaure ki faɗamun inda kika taɓa ganin wannan ƴar iskar yarinyar". "a offiice ɗinsa na taɓa ganinta suna rugume da juna tamkar zata shiga cikinsa". Cikin sassauta murya da alamun rarrashi ba tare dataji haushin abinda ɗiyartata take faɗamata ba ta dafa kafaɗarta tace"kema kinyi kuskure Meemah meyesa tun a lokacin da kika gansun baki faɗamin ba na ɗauki tsa-tsauran mataki akanta ba sai yanzu aini bansan da ita ba da tini bankau da itaba itaɗin banza me akai akayita dahar zata saki kuka idan kika kwantar da hankalinki kika bani haɗin kai duk wannan me sauƙi ne a gurina yau ɗinnan base gobe ba zan sharemiki hawayenki baki da wani mijin bayan Namijin duniya matsawar ina numfashi sena cikamiki burinki koda zanyi yawo tsirara". Cikin sauri da yanayin ɓacin rai gami da takaici Meemah ta watsa mata wani ƙasƙantaccen kallo cikin fusata tace"Enough is enough Mommy kada ki sake ruguzamin zuciya da wannan kalaman naki da kullum kike maimaita min su kamar karatu amma kin gaza cika min burina tayaya zaki ce zaki cikamun burina bayan bakin alƙalami yariga da ya bushe tunda a yanzu yanada mata abun takaicinma bani zefara kwana ba sede insamu ragowar watanma ɗiyar talakawa ƙasƙantacciya mara daraja ita zata gaji duk wani abu dayake dashi haba Mummy ina ko hankalina zekwanta banji munkwana da Namijin duniya a gado ɗaya ba Mummy dan Allah kiyi wani abu". taƙarasa zancenta tana mai fashewa da wani matsanancin kuka jijjigata Mummy tashiga yi alamun rarrashi sannan ta sauke wani numfashi me zafi tare da cewa"hmmm Meemah kenan ki kwantar da hankalinki indai wannance matsalarki daka yau bazaki sake kuka kanta ba indai nina haifeki zaki auri Namijin duniya daga yau takau zanyimiki maganinta kedai kawai kitsaya kisha kallo kamar yadda wannan ƙasƙantacciyar yarinyar tazo gidannan da ƙafarta haka zatabar gidannan zakice na faɗamiki nasan duk wannan kutunguilar tana gurin wannan tsinanniyar tsohuwar najadun zanyi maganinsu gabaki ɗayansu kawo kunnenki kiji". saurin kai kunnenta tayi kusa nanta faɗamata magana wadda ni kaina real eeshow bansan me tacemata ba naga dai kawai gabaki ɗayansu sun tintsire da dariya gami da tafawa Meemah tace"gaskiya Mummyna baki da kyau karo da ke ba riba haka nake sonki Mummyna maganin kukana" Jin ana ƙoƙarin buɗe ƙofa ne yasa Jameelah saurin lulluɓe fuskarta ta gyara zamanta a tsakiyar gado kamar ba ita keta kalle-kalle ba buɗe ƙofar Zaid yayi tare da lumshe ido ya saukesu akan Jameelah dake lulluɓe cikin mayafi maida ƙofar yayi ya rife tare da ɗauƙar ledojin dake hannunsa ya nufi bed side drower ya ɗora sannan ya haye kan gadon tare da zama kusa da Jameelah yasa hannu ya yaye lulluɓin dake fuskarta tare da sakarmata wani murmushin dayasa tayi suman wucin gadi yace"gimbiyata abar alfaharina wai har yau kukanne baki dena ba kinsan banason kina zubarmun da tsadaddun hawayenki da suka fi komai tsada a gurina ni banga abun kuka ba kina sona nima ina sonki a ganina farin ciki ma zamuyi tunda burinmu yagama cika munzama mata da miji". yaƙarasa zancensa yana mai kai lallausan hannunsa kan fuskarta yana ƙoƙarin sharemata hawayen munafuncin data ƙirƙira a lokacin ƙara narke murya Jameelah tayi kamar wadda ta jima tana kuka tace"kukan farin ciki nakeyi masoyina gani nake kamar a mafarki wai yau nice a matsayin matarka tawani ɓangaren ina murna tawani ɓangaren ina baƙin ciki domin Honey naga kamar danginka basa sona koda aka kawoni ba wanda ya kulamu wata ƴar farar yarinyama har gori tayimun wai ni ban cancanta inzama matarka ni ƴar matsiyata ce wai kwaɗayin abun duniya ne yasa na aureka bakaji irin cin mutuncin datayimun ba harda dunguremun kai". taƙarasa zancenta tana mai fashewa da kukan munafunci jiki na rawa Zaid ya miƙe har huci yake yace"ya haƙuri Sweetheart zanyiwa tufkar hanci zanyi maganinta dan uwarta sena karyata naga ubanda ya tsayamata da har zata ci muki mutunci sukuma dangina karki damu dan basa sonki aiba dasu zaki zauna ba dani zaki zauna". yakai zancensa yana mai yin hanyar ƙofa da niyyar fita saurin riƙo hannunshi Jameelah tayi cikin ƙissa tace"haba Honey so kake ka ƙara jamun wani baƙin jinin a gurin daginka ace daka zuwana nafara haɗaka da ƴan uwanka kuma ma bekamata mu ɓata wannan daren me albarka ba kamata yayi ace ina nan ina farantamaka ranka ta hanyar baka kulawa ta musamman tsakanin miji da mata kumama ita yarinyar data yimun ai yarinya ce bata da hankali bama taru muzama ɗaya ba wataran idan akace tayima bazata yarda tayiba". rungumeta a ƙirjinsa yayi yayinda yakejin wata sabuwar ƙaunarta naƙara ratsa ko ina na jikinsa yace "gaskiya ne Mar'atussaliha meson farin cikin mijinta a koda yaushe". nan ya kama hannunta kamar ze haɗiyeta danso ya zaunar da ita ya ɗakko ledar daya shigo da ita ya aje akan stool sannan ya rakwafo ya sakarmata wani kiss da seda wutar ta ɗauke na wani lokaci yace"Baby wait for some minutes". ɗaga kai kawai Jameelah tayi domin batasan me Zaid yace ba nanya wuce ya nufi kitchen yana fita ta ɗaga waya ta kira Uwar Gwarama bugu ɗaya ta ɗauka tare da cewa"alo ƴar albarka tasamu ne". "wallahi kuwa Ummah tasamu domin bakiga dakwa-dakwan gasassun kajin daya shigo dasu ba guda biyu da lemuka". washe baki Uwar Gwarama tayi tare da cewa"kice Allah toki ajemun nawa kason don gobe zaki ganni da sassafe ya batun ƴan ɗauke-ɗauken ne wai ina fatandai kinfara domin kinsan da hakafa zamu samu mu biya ƙarashen kuɗin katakwaye muɗan tara abinda muka tara ". "Ummah bakiga yadda idan nayi magana jikinsa ke rawa ba kamar ba wannan Zaid ɗinba me shegen girman kan tsiyaba gaskiya Ummah kina shege". "yoto ni ta wasa ce ai duk wanda yace ze kara dani sede uwarsa tahaifi wani da yanzu wannan ƴar iskar yarinyar kejin daɗi da kikeji kinga se tsinanne girman kannan ya ƙara ƙaruwa yanzu ko sede ayi wannan iskancin a gidan almajiri shima ɗin idan ansamu abun sawa a bakin salati wai da itace a jindaɗin dakike da anga iskanci ai kozan rasa zanin ɗaurawa bazan taɓa barin ƴaƴan Khadijah suyi aure gidan hutu ba sede su kalla anayi". "gaskiya ne Ummah wadda tafi takowa sekinzo bara inkashe karyazo ya sameni". "toh senazo karfa kiyi maganin nan a gaban kowa". "bazanyi ba ai zan kula sosai". "yauwa dan kinsan boka yace kar asamu matsala wani yagani inba haka ba gabaki ɗaya zata kwaɓemana ayi bawan ba ƙanin karatun ɗan kama mushiga bala'ih". "toh". nanta kashe tana aje wayar Zaid na shigowa. Tun daka nesa ya kafeta da sexy eyes ɗinsa dake cikin baƙin glass a zuciyarsa yace"lallai ma wannan futsararriyar yarinyar waya bata damar fita da wannan shigar da igiyar aurena akanta". yana wannan maganar harta ƙaraso gurin motar tana niyyar buɗe owners corner taji muryar Namijin duniya yace"wakika tambaya zaki unguwa dahar kika samu damar shigomun mota". yaƙarasa zancensa tare da ɗauke kansa daka gareta yawani ƙara shan kunu kamar ba daka bakinsa wannan maganar ta fito ba kallonsa Inteesar tayi sama da ƙasa a hassale tace "Ammih ce tasa nashirya banda haka meze sani na yarda ajina nashiga wannan gwangwanin naka"!!!!!!!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_