[31/08, 16:16] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBA* Creating and writing by *Ummee* *Mukhtar* 🅿1 Iyayen tsaye suke akanta kamar zasu cinyeta d'anya saboda tsabar fad'an da suke mata " Iyee tsakani da Allah meye ai bun Alhaj Sa'id da har zakice bakya sonsa mijin da kowace mace zatai burun auransa ga kyau ga k'ud'i," kawai dan ya kasance kusan sa'an babanki sekice bakya saonsa? Mahaifinne yai saurin cafe maganar da cewa kaji zancen banza zata dinga yawo da shine? Ke ki saura reni aure ba fashi jibi idan Allah ya kaimu in yaso ki had'iyi zuciya ki mutu . Larai na gane yarinyar nan rufin asirin da Allah ya aiko mana dashi shi takewa bak'in ciki 'dan ubanki kamar bamu muka haife kiba. Dubi yanda yase mana k'aton gida ga mota ya bani ga shagunan daya bani har biyu ga uban mak'udan kud'i ko yaushe akan hanya" amma ace Zarah kirasa wanda zakiwa bakin ciki se iyayenki. Zarah wacce akewa fad'a ta kifa kanta da jikin gado se kuka take na takaici da iyayenta suka kasance masu kakwad'ayin gaske" tayama tana 'yar shekara 17 za abata dan shekara Arba'in da tara kawai danya kasance me kud'i? Ta share hawayenta tana me goge face d'inta wacce tai ja saboda kuka. Malam hadi ne ya sunkuyo kusa da Zarah murya k'asa k'asa yace haba 'yata tinda mike baki ta6a bujirewa a binda mukace kiyi ba ' se akan wannan ? Mun baki za6i daki kawo wanda kikeso kince yayi tafiya idan kin buga number sa batama shiga ,"ga wanna ya fito da k'arfinsa ze aureki, to Zarah zamusaki agaba kamar tv muna kallo ne? Girgiza kai tayi Alamar a a , nan yai murmushi yace to yanda bazamu saki gaba muna kallo ba tobe kamata mun muki za6i kice ba hakaba. Larai ce ta sunkuyo ta dafa kafad'arta tace ki hkr 'yata mun hango miki daular dake baki hango ba , nan de sukaita lalla6ata itako Zarah in banda sharar k'wallah ba abinda take wanda daga k'arshe tace ta yarda inde hakan ze sasu farinciki. Nan gaba d'aya suka rungume ta suna sa mata Albarka itako taci gaba kuka . Kwance take a d'aki tayi ruf da ciki idon yai ja sosai se kanta dake mata ciwo sosai , wayar ta jawo iphone7 tai dialing d'in wata number cikin kuka take magana Aysha ya zanyi ya zanyi Aysha kifad'amin se kuma kuka me tsuma zuciya. Salati aysha tayi tace kiyi hkr gani nan zuwa yanzu. Aje wayar tayi taci gaba da kuka . Dake basu da nisa cikin minti 10 tak'araso gidan A tsakar gida ta tadda Larai wacce ke zaune tana shan farfesun kaji """ wani kallo taiwa Aysha na rashin kirki ,, cikin ladabi Aysha tace umma ina yini ",, fuska a daure ta amsa Åysha tai ciki tana mamakin sauyawar umman Zarah,,,, tinda 'yarsu ta had'u dame kud'i take d'aga kai. Nan tai ciki umman Zarah ta bita da wani shegen kallo tace wallahi bazata yuwuba da anyi auran sena raba Zarah da wannan 'yar matsiyatan dan bazata goga mana talauciba. Zarah na kwance Aysha ta shigo da sauri Zarah ta tashi da gudu ta rungume Aysha se kuka. Subahanallahi Zarah dan Allah kibar kukan nan nasan de Akan Auran nan ne ki hkr ba yadda zamiyi haka Allah ya tsara. Fuska taf da hawaye Zarah ta ďago kai suna fukantar juna tace Aysha taya zan auri babban mutun nifa yarinyace ,,, babu wani so ko k'auna azuciyata game dashi """" ballan tana azo kan maganar shauk'i ta Auratayya nayi dashi nace nayi dawa ? Haba Aysha yaro se yarinya ni wallahi an cuceni tai maganar tana me kwantar da kanta akan cinyar Aysha.... Aysha tai ajiyar zuciya ta shafa kanta tace babu yanda zakiyi tunda sukace shi zaki aura kawai kiyi hakuri bakisan Abinda Allah yake nufi da hakan ba. Nanta d'ago ka cikin sauri tace a 'a Aysha ban hango Alheri cikin auran nan ba sema tashin hankali. A a don't say that cewar Aysha ai sanin gaibu se Allah . Batun shauk'i kuma wallahi wasu manyam sunfi yara iya soyaiya """" Zarah tace au haka zakice? Nan ta kama wani kukan da kyar aysha taita lallashinta akan cewa sanadiyyar biyaiyar dataiwa mahaifanta se Allah yasa abun ya zame mata Alkhairi. Hira suka d'anyi wanda kusan rabi akan auranne wanda Zarah take cewa ita ba abunda zatai na harkar biki. Ku biyoni yanzu aka fara😘 Ummulo [31/08, 16:17] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBA* *HIKIMA* *WRITTERS* *ASSO*🎁 Creatimg and written by *Ummee* *Mukhtar* 🅿2 Misalin k'arfe biyar na yamma gidan ya cika da bak'i 'yan biki wad'anda sukazo daga k'auyensu wato cen dangin mahaifin Zarah """" har yanzun tana d'aki wani ciwon kaine ke neman kamata hayaniyar dataji tayi yawane yasa ta lek'o ta window nan taga mutane da yawa a farfajiyar gidan se farin ciki ake ",,wani guntun tsaki tayi ta koma ta kwanta tana cewa duk akan Auran Babban mutun kukewa zumud'i aikin banza kawai "" Jitai ana cewa ina Amaryar takene kota tafi gyaran jiki? Larai tace wallahi tana ciki inaga bacci take''' ke ni kuntuna mim ma yakamata da ace tayi gyaran jiki wallahi shaf na manta. Wata wacce ake kira da maryam tace ah ai kinyi sakaci zaki kai yarinya gidan kishiya ace bazaki gyarata ba ? Larai tai dariya tace ai gidan kowa daban ba abunda ze had'asu amma duk da hk zan gyarata duk da lokaci ya k'ure. Su biyu suka mik'e suka nufi d'akin Zarah, tana jin tafiyarsu tai saurin kwanciya azuwan bacci take. Da sallama suka shigo baba maryam tace aiko bacci take yanaga idonta ya kumbura kode batada lfy ne ? """" d'ayar tace gashi ta rame sosai Larai meke damum 'yan nan ,:::: ? Larai tai saurin cewa wallahi zazza6i ke damunta amma ai baza a fasa auran ba saboda wannan. Baba maryam tace yakamata ata sheta""" Tashinta sukai ta bud'e ido a hankali kamar me bacci cikin nutsuwa ta gaida su jikinta duk a sanyaye kamar wacce ruwa yaci. Lafiya lau zarah kinci abinci kuwa? Cewar baba maryam kai ta girgiza alamar bataci ba . Ah maza Larai d'akko mata amarya ba cin abinci me a akai kenan """" ta gefen ido Larai a kalleta gamida galla mata harara wacce yasa Zarah saurin k'asa da kanta. Abincin ta kawo mata sede ta kasa ci domin jitake yana mata d'aci spoon3 tai tace ta k'oshi . Ba yadda basi ba amma takasa ci . Ku kyaleta zataci anjima ne dama haka cin abincinta yake a tsintsnke. Su baba maryan ne sukace ta tashi ta gyara taje gidansu kawarta su tafi gyaran jiki"" wani bak'in cikine ya zo mata wai ita wane irin gyaran jiki zataiwa wani tsoho. Fita sukai daga dakin yayinda sukace tai sauri ta fito. Laraice abaya ta juyo tace wallahi idan kika sake kowa ya fuskanci bason auran nan kikeba sena 6ata miki kebank'i ma na tsine mikiba tinda ba k'aunata kike ba Arzik'i na binki kina guje masa. 50k ta wurga mata tace gashinan daga cikin ku'din da Alhaj Sa'id ya bayar domin ki gyara jikin ki """ kinsan 150k yaba da to nasan wannan zasu isheki ,,da kallo Zarah ta bita yayinda Larai tai ficewarta . Kuka Zarah tasa harda shure shuren k'afa tana cewa an cuceta. Wanka tayi tasa riga da siket na atamfa se hijab ko kwalliya ba taiba tazo ta fice daga gidan babu wanda ta gani saboda duk suna daya bangaren. Tafiya take amma kamar bayi takeba saboda yanayin takunta shine ze tabbatar maka akwai a binda kedamunta . Wata majalisar samari tazo wucewa suna ganinta sua hau nunata oh kaganta nan yarinya da ita amma wai tsoho zata aura sa an babanta . D'ayan yai dariya yace eh mana Ai kasan ance kud'i hana magana idan kanadashi balarabiya zaka iya aura . D'ayan yace kai wallahi kwadayi ma beba suka kwashe da dariya. Da gudu ta wuce su tana kuka ta fad'a gidansu Aysha . Aysha na tsakar gida umanta bata nan da sauri ta tasa kanta kan K'afar aysha tana kuka. Aysha ta d'agota ce menene Zarah dan Allah kidena sa kanki a damuwa kada wani ciwon ya kamaki. Zarah cikin kuka tace kowama yasan Auran kwadayi za ' min Aysha ya bazanyi kukaba ? Nan taita bata hkr akan komai mewuce wane . Kud'in da ummanta taba ta tafi to dasu " Aysha ta dubi kudin tace wannan fa ? Hawaye Zarah ta goge tace wai gyaran jiki zani kome zan gyara oho. 'Yar dariya aysha tayi tace ah bari mu tashi muje afara yau zuwa gobe shaken an kada lokaci ya k'ure duk da yariga yak'ure. Harara Zarah ta watsa mata tace malama ba inda zani wallahi kawai na fitone de dan kar ace banje ba. Kallon ta Aysha tayi tace aike ko ba gyara wallahi da kyanki ko baki kwalliya kullun k'ara kyau kike musamman yanzu da kika samu Alhajin nan irin cimar dayake kawo muku gaba d'aya kin koma kamar wata shuwa Arab. Ga rayuwa data sauya muku kun koma kamar damacen kud'in masu kudine ki godewa Allah. Zarah batace komai ba se daga cen tace kawai ni kurkur zan ganbad'a ajiki da fuska shine zesa taga kamar naje . Dariya sukai Aysha tace kin kawo shawara. Nan suka had'a madara da kur kur se lemon tsamj kad'an wanda suka matsa ciki gaba daya suka shafa jiki da fuska . Seda yai kamar 20mnts sannan suka wanke . Wani suka had'a daban kurkurne da manja shima suka shafa daga baya suka wanke. Sosai zarah ta k'ara haske damacen farace sol gata da gashi hanci kuma ga ido fari tas kamar madara. Ba doguwa bace baza kuma a sata a sahun gaeru ba tanada jiki me kyan k'ira Allah ya hore mata mazaunai da dukiyar fulani dede misali wanda yake jan hankakin 'yan maza , .se d'an k'armin bakinta wanda aduk sanda take magana seya burge me kallo. Aysha chocolate ce tanada kyau dede azanci. Aysha kallon Zarah tai tace saura abu daya . Tace me kenan? Aysha tace baki lalle ajiki ba duk da nasan jikinki damacen me laushine ga shinan ko a ido aka kalla. Tsaki tayi tace bazan ba . Dariya Aysha tai tace wallahi sekinyi so kike ta ramfoki baki jeba? Zarah Tace kuma hakane fa. Lallan suka sa a tasa nan ma sukazuba kurkur kadan suka juya suka dora a wuta minti biyu ya tafasa suka sauke suka zuba man zaitun sannan suka.shafa ajiki. Ruwa me dumi Aysha ta dora Zarah ta fara shiga tai wanka """ bayan ta fito aysha ta shiga. Umman Aysha ce ta dawo suka gaisa da Zarah tana tsokanarta Amarya kinsaha kamshi. Nan zarah tace zash tafi da aysha a gidansj zata kwana . Tace ai bakomai kuje Allah yai muku albarka. Ahanya Aysha tace kinga yanda kika kara haske kamar gyaran jikin gaske kikaje? 'Yar dariya sukai nan Zarahta d'akko 30k daga cikin kudin ta bawa aysha . Aysha tace mezanyi da wannan ? Zarah tace baki nai " ni kuma? Cewar aysha ai ban ta6a rik'e irin wannan kudin ba ko ummata bata da wannan kud'in. Zarah tace shiyasa na baki kuma umman ma zan bata nata kinga ko jari kwaja tinda mahaifinki ya rasu Aysha. Rungume juna sukai Aysha na kuka tanai mata godiya. Suna shiga gidan kai tsaye d'akin Zarah suka wuce dan ita bataso ma kowa ya ganta. Ummulo😘😘😘😘 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBA* Creating and Writting by *Ummee* *Mukhtar* *HIKIMA* *WRTS* *ASSO*🎁 *SADAUKARWA* *GA* *DUKKAN* *MASOYA* *WANNAN* *NOVEL* *ALLAH* *YABAR* *ZUMUNCI🤗😘* 🅿3 Suna shiga d'aki zama sukai a kujerun dake d'akin suna kallon juna gamida murmushi Aysha tace Allah yasa de kada umma ta gane bamu jeba """"" Zarah ta cire hijab gamida warware dogon gashinta wanda ya zuba har baya ta zauna kusa da Aysha tace karki damu bazata ganeba . Wata jaka ta dakko dake cikin drower ta zuge kud'ine a ciki fal wanda zasukai kimanin dibu d'ari uku da hamsin Aysha tai saurin zare ido """" tace ke wannan kud'in fa ? Wani dan guntun smile Zarah tayi gamida yin tagumi tace zaki d'auki dukansu ki kaiwa ummanki """ Aysha tace wa? Rufamin asiri ai in aka ganni da wannan kud'in cewa za ai mutun na siyar nasame Su. Dariya Zarah tayi wacce rabon datayi irinta harta manta domin yanzu bak'in ciki ne lullu6e a zuciyarta gameda Auran nan . Tace ok ni zan kai mata da kaina amma ko kin manta mutumin nan d'an siyasane yana daya daga cikin masu baiwa shugaban k'asa shawara kin tina? Aysha ta gyad'a kai tace hakane. Zarah tace to su kud'i ba wani abu bane a gunsu dan haka kema kici naki rabon domin kuwa kud'immune . Dariya sukai Aysha tace gaskiya zakiji dad'i 'yan nan wannan idan kikai wata daya nazo gidanki wallahi zan iya kuwa ganeki? Duka Zarah takai mata tace eh saboda kinsan zan koma kamar dodo ko? Nan Aysha tace no ba haka nake nufiba zade ki k'ara kyaune hajiyata. Suna cikin magana Larai ta shigo kafin tai magana se taga Zarah k'ara wani haske da kyau""" fuska a sake tace kai masha Allah kin ganki kuwa nagode miki 'yata ai shima ya dad'a ganinki da kyau. Motsi Zarah takamayi da bakinta Alamar tana k'unk'uni domin ta tsani taji an had'ata da Alhaj Sa'id. Nan ta juya kan Aysha tai mata wani kallo na raini tace au kema gyaran jkin kikayi ? Cikin sanyin murya Aysha tace eh umma. Baki Larai ta ta6e ta kalli Zarah fuska a tamke tace kinajina gara ki k'ara gogewa da wayewa domin nan gaba kad'an zakifara mu amala da matan masu kudi gogaggun matan 'yan siyasa to karki da wasa nide nagayamiki . Zata fita kenan ta k'ara juyowa ta harari Aysha kad'an tace ni yaye yayene banaso kowa ya tsaya iya matsayinsa daga hk tai waje taja musu k'ofa. Zarah kallon aysha tayi tace pls kiyi hkr dan Allah nasan dake take " ta manta cewa muma da haka muke ba shine da muba . Murmushi aysha ta k'ak'aro tace ke kinji ki waya gayamiki dani take kawai fa tana miki baya nine idan kinyi aure kema zaki shiga a dama dake. Uhmm Zarah tace da Aysha tace kede kawai kin waskene amma dan Allah kiyi hkr . Dan Allah meye hk banaso na fad'a miki ba dani takeba. Yauwa wai wane kayan zakisane ran d'aurin aure anya ma kinyi gayya naga ba wata k'awa da muka gayyata? Baki ta ta6e tace aysha dan Allah dan Annabi idan kinason farin cikina kidena min maganar komai akan auran nan dan Allah. Tsaye aysha ta mike tana me shirin shiga toilet d'in dake d'akin danyin wanka " tace yanzj hk za ai auran kamar wani auran bazawara ? Naga zaurawamma na yanzu idan kikaje bikinsu wallahi seki rantse bikin budurwa kikaje. Amma tinda kince a barshi ba komai. Daga hk ta shiga toilet. Cuno baki Zarah tayi tace lalle ma Aysha dama saurayi zan aura shine zanyi wannan gwad'aren amma ba wannan ba daga tai kwanciyarta a kan gado. Ba yan ta fito daga wanka Zarah itama ta shiga tai nata wankan gamida d'orawa da Alwala. Seda akai ish'sha sannan sukai shirin kwanciya bayan an kawo musu abinci me rai da lafiya. Zarah gwanace wajen yin chart da hakane tai abokai da yawa maza da mata "" Amma komai mutuncinka da ita da zarar kace kana sonta zatai blocking d'inka . Yanzu ma wayarce rik'e a hannunta se faman latse latse take. Aysha tace nima gobe idan mun fita waya zan siya nima na shigo gari """ 'yar dariya Zarah tayi tace karki damu goben idan Allah ya kaimu semuje cen berud road musiyo ko? Aysha fara'a tai tace Zara kimmin komai bansan dame zan saka mikiba . Juyowa Zarah tai tace kinsan dame zaki sakamin? Girgiza kai Aysha tayi zarah ta tashi zaune tace to sonake kidena cewa nai abunda zesa kowa yasan inason auran nan kawai kija bakinki kiyi shir,,,,,,,,,,,,,, Ai kafin tak'arasa Aysha ta kwashe da dariya tace ok tona dena Mintsininta Zarah tayi cikin wasa Aysha tace Allah zesakamin Zarah tace yasakama na tare. Dariya sukai me isarsu''''sunata hira har wajen k'arfe 11 sannan sukai addu'ar kwaciyar bacci kowanensu yaiwa d'an uwansa seda safe. Kyakyawan matashine wanda kallo d'aya zakai masa katabbatar da cewa shid'in daga gidan hutu ya fito duba ga fatar jikinsa zuwa kayan dake jikinsa . Kallo d'aya zakai masa kasan shid'in sun had'ajini da shuwa Arab"" ya had'u sosai dogone amma ba cenba farine sosai kamar balarabe haka sumar dake kansa bak'ace wuluk wacce ta kwanta luf akansa"""" kana kallon idonsa zakaga har wani walwali yake kamar gwal" Yanada hanci dogo se matsakai cin baki. K'irjinsa kwance yake da gashi kamar na india wa wanda yake tafiyar da hankalin 'yam mata . 'Yam mata basu da meshi ba ko kad'an sede su suke kawo kansu gareshi da k'ok'on barar soyaiya koma ya aure su. Hakan baya gabansa domin shi har yanzu bega macen datai masaba. Mata da yawa kan nemi shi koda kwanciya ce yayi dasu koda be aure suba Amma shid'in mugun miskiline ba kuma ya fasik'anci ko Alfasha. Sanye yake da jar T shirt se bak'in 3quter wanda ya baiyanar da sumar dake kwance a k'afarsa ta kwanta a dukkan jikinsa. Wasu turawa ne biye dashi a bayansa rik'e da wata box wanda suke d'auke da muhiman papers aciki wanda ake gudanarda harkar cinikayya tsakaninsu da wasu daga cikin companin dake k'asar ta Switzerland. Wani bene suka hau yayinda suka danna lifter tai sama dasu seda sukaje har wani guri megirman gaske sannan suka bashi box d'in ya shiga ciki ya d'akko musu wata box d'in sannan sukai sallama suka juya. Yana shiga kai tsaye toilet ya shiga yai wanka wanda fad'ar had'uwar toilet d'in 6ata lokacine. Komai na d'akin a don golden ne nan ya fito sanye da tawul yana goge jikinsa lokaci lokaci yana d'an tsaki . Seda ya 6ata time a gurin shafa mayukan dake zube akan mirror kamar wata mace sannan daga k'arshe yasa singlet da wani 3quter amma dukansu white ne sannan ya haye bisa makeken gadon. Phone d'insa yad'akko yana k'ok'arin had'a wasu numbers alamun yayi missing number dayake son kira. Zarah misalin 12 na dare bacci take sosai taji phone d'inta ya d'auki ruri . Cikin lalube takai hannu ta d'akko idanuwanta duk a rufe tai picking call cikin muryar bacci tace hello """"" daga d'aya bangaren yace ina magana da wace? Turo baki tayi duk da hk idonta a rufe tace oho kai daka kira bakasan waka kiraba ? Cire phone d'in yayi daga kunnensa ya k'ara kallon phone d'in " yace am sorry dan Allah ba momy bace? Cikin tsiwa Zarah tace ah kakace " dariya taso kamashi amma ya daure beba yana dad'a saura ranta. zaune ta tashi itama tana kallon number da alamu ta k'asar waje ce towa suke dashi a k'asar waje? Taiwa kanta wannan tambayar. Tace ko bakajiba ok kaima kasan BABBAN MUTUN zan aura shine kakirani kaci min mutinci? Katseta yai yace kiyi hakuri wallahi momy na nakeson kira inaga ba dede nasa number bane but am so sorry. Tsaki tayi tace to wannan baby ka kira ba momy ba d'if ta kashe wayar gaba d'ayanta tai cilli da ita gamida komawa bacci. sosai yarinyar ta bashi dariya kalamanta duk na k'uruciya ne zeso yaga yarinyar nan azahiri""" Haka nan ya tsinci kansa cikin farin ciki dajin muryar wannan yarinyar dabema san sunan taba. Seda ya had'a number wajen so 3 yana kira amma ba wacce yake nema bane. Harya hkr ya k'ara gwadawa cikin ikon Allah number momy ta shiga. Zaune take kan dadduma da casbaha a hannunta tanaja taga kiran sa. Da sauri ta d'aga dan ko ba a fad'a ba tasan k'anin natane . tana d'agawa tace kaiko MUSAYYIT anya lfy kuwa yau sati 2 data fiyarka ba kira ba d'aga hannu? Dariya yai yace am sorry momy wlh na yarda duka sim dina ne kuma kinsan bana haddace number waya shine dalili wannan ma dakyar na had'a ma kira bayan nase wani layin amma amin afuwa. Murmushi tayi tace Musayyit sarkin shirirta to da ftn ka gama komai kasan Auran Abbanka ya kusa """" seda yai jim sannan yace to momy insha Allah jibi ina hanyar dawo wa kitana di kayan dad'i dariya tayi tace bazan ba inkayi zuciya kai aure. Murmushi yayi yace inna dawo akwai labari . tace da gaske ? Yace Allah momy daga haka seda suka dauki tsawon awa daya suna hira daga k'arshe sukai sallama. Kwanciya yayi yana murmushi yana tina hirar da sukai da yarinyar dabe santaba gashi tana nema tazauna a zuciyarsa. kalma d'ata tak ya tuno da take cewa kaima kasan BABBAN MUTUN zaura shine ka bugo kamin rashin mutunci. Tsam ya mik'e tsaye yana zagaye tafkeken d'akin zuciyarsa na masa wani iri wandabe san komeye ba. kubiyoni dan jin yazatakasance tsakanin MUSAYYIT DA ZARAH Shin musayyit kode d'an Alhaj sa'id ne? ummulo ce taku har kullun🤗🤗😘 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written by *Ummee* *Mukhtar* *HIKIMA* *WRTS* *ASOO*🎁 🅿 4 A subar fari mutan gidan suka tashi dan gabatar da sallar Asbah bayan sunyi ne wasu daga ciki suka koma bacci " yayin da wasu suka zauna zaman hira . Zarah da Aysha tin 4:30 suka tashi suka zauna suna hira bayan sunyi sallar Asbah ne suka koma bacci. Misalin 7:00 kiran a wayar Zarah ya fara ruri yayinda suketa bacci abunsu. Aysha ce ta farka ta d'aka mata duka tace tashi inaga Angon ne ke kirah """ Mik'a Zarah tayi ha'd'i da salati tana mutsitstsika ido tace yanzu akan wannan kike tashi na ? Wama ya fad'a miki yanada lokaci na mutum kullun a tafiye tafiye daga wannan k'asa zuwa wannan k'asa " kai ta mayar ta kwata gamida yara pillow tana cuno baki. Haka wayar ta gama ruri " Aysha na shirin kwanciya ta kuma jin wani kiran ya shigo tashi aysha tayi ta jawo phone d'in setaga number amma ba suna d'agawa tai gamida sallama . Kwance yake a d'aya daga cikin sofa d'in dake palourn hannunsa rik'e da cup na green tea yana sha kad'an kad'an aje cup d'in yayi yace mrng funny gal how are u anda how was ur lst 9t? Aysha k'unshe bak'i tayi tanaso tai dariya cire phone d'in tayi tana k'ara duban wayar """ am sorry barina tashe ta bacci take me wayar . Tsaye ya mik'e yace no karki tashe ta batta tai baccinta amma pls idan ta tashi ko plashing ne kimin kinji dan Allah. Da sauri tace to to . Kashe phone din yayi ya kama had'a mahimman kayaiya kinsa domin yau yakeson tafiyama tinda yariga daya kammala komai daya kawo shi. Mamaki aysha take waye to wannan kode kabeer ne wanda ya tafi da har yanzu bedawo ba? Tace kai bashi bane wannan muryar sa kamar ma ta larabawa ba haka voice d'in kaber takeba. Kwanciya tayi abunta gamida aje wayar akan table. Ta kwas dede suka farka a time d'inne suka fito dan kar6ar breakfast. Kitchen suka nufa da kansu suka hada komai suka koma d'aki. Bayan sun karya wanka sukai suka fice yayin da Zarah ta d'auki jakarta wacce take d'auke da kud'i. Aysha tace muje mugaisa dasu mana kafin mu fita "Zarah cewa tai ita ba inda zata kawai tataho su tafi. Kai tsaye gidansu aysha sukaje umma suka samu tsakar gida se a lokacin take dama koko. Har k'asa suka gaidata ta amsa cike da fara 'a tace a a kune da wuri hk? Eh umma zami dilkane shiyasa kuma zamuje gyaran gashi. Oh ai gara kuje da wuri ai tinda gobe ne d'aurin Aure .nan da nan idon Zarah ya cika da k'wallah aysha nakallonta dan hk taja hannunta sukai ciki. Haba Zarah dan Allah kidena sa damuwa bakisan abinda Allah yk nufi da Auran nan ba amma duk kinbi kim damu "nasani da ciwo ba dad'i domin ba kalar mijin da kike mafarkin samu zaki aura ba amma kisani cewa komai muk'addari ne ke kuma hk taki tazo miki pls kisawa ranki ruwan sanyi. Se sannan k'wallah ta zubo mata tace bakomai ya wuce na dena k'awata. Dake basa rabo da kayan gyran jiki a a jiye nan da nan ska had'a komai suka koma wani d'akin na daban suka fara. Seda sukaci abincin rana sukai wanka sanna sukai shirin tafiya saloon. Umma na zaune tana jin 'yar redion ta zarah ta tsuguna gabanta tace gashi umma . Da murmushi umma tace meye wannan d'in kuma? Jakar ta zuge nan taga kud'i fal ta rufe baki tace ke ina kika samo wannan? 'Yar dariya zarah tayi tace umma karkice komai dan Allah na kine kena bawa kıyi duk abinda kikeso dasu dama kin dad'e umma kina neman jari to gashi Allah ya kawo miki kema kici k'udinki. Kallonta umma tayi aysha na tsaye se murmushi take kawai" umma cikin rawar baki da sanyin murya tace kamar ya naci kudina zarah ? Eh umma ai kud'immu ne suke hawa kai suyi d'are d'are akai sbd haka dan Allah karma kifad'awa umma na dan bata sani ba wannan daga cikinirin kudin dayake banine. Kuka umma tasa sosai ta rungume zarah tace Allah yai miki Albarka Allah yabaki abinda kikeso ngd ngd zarah """ kuka take sosai zarah ta goge kwallar data tarar mata tace umma zamu tafi se gobe zamu dawo cikin sauri umma tace to to zarah nima inason naje yanzu zan tashi to kawai sukacs suka fice. Nan suka bar umma se kukan dad'i take domin ko 50k bata ta6a rikewa ba. Suna fita aysha tai taiwa zarah godiya. Kai tsaye berud road sukaje aysah tase waya babba HTC ta siya tase sabon sim na glo . Umma shiryawa tai taje gidansu zarah amma ba wata tarbar kirki da larai tai mata dama ta zone ko akwai aikin daza ayi. Wajen saloon sukaje wanda se karfe shida suka bar gun suka wuce gida. Tj multi pps sukaje kaya tasewa aysha na musamman d'in kakku masu tsadar gaske. A gajiye suka dawo nan suka tarar da mutane sunfi na jiya domin wasu sunzo daga cen garin ummanta """" fuska tamke zarah take gai da kowa yayinda aysha fuskarta ke sake se tsokanarta suke amarya kinsha kamshi. Wani haushi ne ke kamata mustu mutsu kawai take da mouth d'inta wanda da alamu so take tai magana . Larai ce ta watsa mata uwar harara hannun aysah taja sukai ciki. Suna zuwa suka taradda abinci an aje musu. Kaya suka cire yayinda zarah ta dakko musu marasa nawi daga ciki kayanta . Abincin sukaci kad'an saboda har yanzu akoshe suke. Larai ce ta shigo ita a baba maryam hannunsu rike da wasu flaks har biyu . Da murmushi larai tace amma fa kinyi kyau wane gum gyaran jikin kikaje dan na san anja kud'i da yawa gashi daga farawa tsakanin jiya da yau har kin kara fresh dake. Da sauri zarah tace um cen beautiful bride mukaje . Ah koda naji ai dama sun iya sa fatar amarya kyau da shek'i " toga wannan kicinye duka kinajina ko? Eh umma kawai tace baba maryam tace wannan zaki faraci shine na kaza wannan kuma na auran shila ne ki daure ki cinye za a akawo miki sauran na shane seki shanye abune anyi shi a k'urace . Kallon juna sukai zarah da aysha. Fita su larai sukai sukaja musu k'ofa. Wallahi bazan ciba se kace wani saurayi zan aura cewar zarah"""" ' yar dariya aysha tayi tace ki daurw kici kinga nasan musamman aka yishi sbd ke . Zarah tace sede muci tare "zare ido aysha tayi tace rufamin asiri wace ni . Leda zarah ta samu ta juye komai a ciki na abinda aka kawo mata tasa hijab ta fita . Ina zaki kuma cewar aysha ke k'yaleni kede kisa ido . Da sand'a ta fita ta zaga ta baya ta wulla akwandon shara. Dariya ta shigo tanayi ta cire hijab tace nasa a shara """".baki aysha ta bud'e tace shame? Zarah tace shara ai kinjini . Dariya aysha tayi tace to Allah ya kyauta. Yanzu idan akagani fa? Cewar aysha, zarah tace Bama wanda zegani . Au na manta wlh d'azu da safe wani ya kira wallai bakiji muryar sa ba kamar arab gaskiya ko ban ganshi ba duk inda yake nasan ya had'u. Zarah d'aga kai tayi sama alamar tinani cen tace oh jiya ma kira wai momh yake nema niko nace masa wannan baby ce. Kawai ina bacci na nake gayamiki mutumin nan ya kira ni wai wani dawa nake magana. Ya ban haushi wlh. Aysha tace kinsamme wlh duk yadda akai sonki ma yake cewa yaifa kina ina nace bacci kike amma yace waina kyaleki kisha baccinki karna tasheki idan kin farka nakirashi ni kuma sam na manta. Zarah tace uhmmm kyale shi irin masu had'an number nanne idan sunyi sa'a sunsamu mace shi kenanse suce suna sonta. aysha kayya banajin wannan irinsu ne gaskiya . Hmmm zarah tace kawai zata mik'e kenan kiran wayar Alhaj sa'id ya shigo tana gani ta Kashe phone d'in gaa d'aya tasa ajakarta. Aysha batace komai ba tana shan juice sede murmushi kawai datake kawai. Seda sukai sallah sukai shirin kwanciya idonsj biyu amma hira suke aysha tace shikenan fa dg gobe angama . Uhmm kawai zarah tace ina jiyewa bawan Allan nan rashin mutuncin da zan shuka masa wallahi da kansa seya sakeni se yayi dana sanin aurena . Ah karki haka kawata in kikai hk kenan baki dauki shawarata ba kenan idan kikai haka baki kyauta ba. Hakuri shine maganain komai fa . Juya kai zarah tayi hawaye na bin kuncinta gamida rufe ido. Musayyit zaune a cikin jirgi ji yake zuciyarsa na masa ba dad'i meyasa har yanzu yake jin wani abu a zuciyarsa gameda wannan yarinyar amma koma menene daya sauka ze nemi inda take murmushi yayi ya maida glass d'in dake face d'insa ya shafi sajensa wanda ya kwanta a kyakyawar fuskarsa. Wata baturiya ce ke yawo tana raba irin abincinsu wanda ya k'awatu da ganyaiyaki kala kala " nan tazo dede gun musayyit ta aje masa a k'aramin table amma yaceta d'auke ya k'oshi. Farin cikine kawai a ransa wanda besan dalili ba lokaci lokaci yana tina fuuny gal d'insa. Ummulo😘🤗 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* **BABBAN*MUTUM* Creating and Writting By UMMEE MUKHTAR🎁 🅿5 ABUJA Wani katafaran gida wanda komai k'urin lakka bazaka iya gano ina ne k'arshen gidan ba saboda tsabar nisan gidan , koda ka shiga haka zakaita wuce wurare tamkar ka shiga wata unguwa me nisan gaske. Gidan gaba d'aya zagaye yake da ma aikata wanda suka had'a da security's and bodyguards, sojoji masu uniform da marassa uniform. Wani bangare dg cikin gidan na hango wanda da alama anan mamallakin gidan matarsa take. A time din karfe 10am""" palour agidan da d'akuna kamar kamar zasuyi magana sabod yawansu. Ko wane palour adonsa da banne ko ina akwai kayan kallo firij dining area A.C. da sauransu. Kowane daki akwai gado toilet 3chairs karamin center na glass kayan make up da sauransu yanayin gidan kai ka rasntse a hotel kake saboda yawan gurare wanda duk inda ka kalla se sun tafiyar da hankalinka sbd kyau da tsaruwa. Ga mata nan masu aiki kowacce da uniform white shirt and red jeans. Fulawo yi ko ba a magana gasunan se rangaji suke suna fitarda kamshi. Wasu manyan maza nagani kaida ganinsu kasan sunci suntada kai duba ga yanayinsu da kuma kayan Alfarmar dake jikinsu. Wani mutun na hango fari ne sosai sanye yk da farar shadda wacce kudinta idan aka fada zakai matukar mamaki agogon dk hannunsa ma kaida gani kasan yaja kudi. Yanada kyau sosai kamar kata6ashi jini a fito sede kana kallonsa zaka gano shekarunsa duba da yanda furfura ta fara futo masa kadan kadan. Hira suke cikn harshen turanci wanda a time din suke shirin tafiya daurin aure""" Wata mata nagani dauke da turare a a hannunta se fara 'a take da alama itace matar gidan " tana zuwa ta fesawa Alhaj sa'id ,"" Abokan nasa kuwa dariya sukai ciki tsokana suke cewa ah lalle kin cancaci kyauta madallah da matar Arziki irinki ' dan murmushi tayi ta gaidasu yayinda Alhaj sa id wata kunya takamashi domin yana matukar ganin darajarta domin tayi masa halacci arayuwa. Kudi suka hau aje mata dami dami tin tana godiya har tai shiru se murmushi kawai tk. Fita sukai dukkaninsu Alhaj Sa'id ya sumbaceta gamida shafar fiskarta yace semun dawo ko. Kai kawai ta d'aga masa harya fice yayinda hawaye kebin fuskarta. Da sauri ta share fuskarta ta koma inda 'yan uwanta suke wanda sukazo jiya domin biki. Suna fita motacine masu yawan gaske ko wacce da driver nan suka shiga se filin jirgi. Zarah zarah wai dan ubanki har yanzu me kikeyine a d'aki daurin auran nan kinsan fa shad'aya da rabine shine bazaki fito ki gyara jikinki kiyi kwalliya ba?. Cewar Larai. Ah k'ila gyarawa suke kinsan kwalliyar yaran nan ta zamani bare su zainab da hafsat ga sunan duk sunzo d'azun zasu gyarane """" baba maryam ce ke maganar. Am wai yanaga ba a d'ora komai ba ne ko tukwane banga an d'oraba ? Larai tai murmushi tace ai order na bada kinsan yanzu in kanadashi base kasha wahalar komai ba ai tun bikin saura sati d'aya na bada kud'i ayo sede kawai kiga an kawo nan da anjima zakigan su ' kawo da ranama zasu kawo wani. Eh lalle shiyasa naga wlh banga tukunya ba to kinga ai muma hutummune " Ah to cewar wata dake shirin shiga toilet wanka. Zarah na kwance a d'aki se kuka take jikinta ya d'auki zafi aysha se lallashinta takeyi akan tai shiru amma tak'i Sauran 'yam matanne wanda zasu kai su biyar wanda duk 'ya'yan 'yan uwane domin zarah ba wanda ta gayyata suma hakurin suke bata amma kamar tirata suke. Shigowar Larai kawai suka gani hannunta d'auke da wayar caja se huci take """ Zarah na ganin ta ta mik'e tana jan k'afarta zuwa jikin bango. Larai tace wuce muje muje nace ko"""" zarah kuka take sosai tana cewa ammi dan Allah kiyi hkr """" mari Larai ta d'aukr zarah dashi wanda seda aysha taji kamar ita aka mara ta rintse idonu . Jan hannuta tayi ta cillata toilet d'in dake d'akin tace ai ba wanka kika wuce nai miki ba so kike kitsinkan mutunci kuma wallahi baki isaba . Aysha cikin tsoro tace Ammi kiyi hakuri zatayi """ kallon banza Larai tayiwa aysha tace ke rufemun baki 'yar karere nayi magana dake ? Waya samma koke kike hure mata kunne saboda kinga zatashiga daula "irinku nada yawa adoran k'asa na sani kawai fitowane da bazaki ki nuna ba se zagon k'asa zaki fara wankan ke kuma kose na danno k'ofar nan . Zarah tafi jin bak'in cikin kalaman da Larai ta fad'awa aminiyarta me lallashinta kuma mebkaunarta Akan wankan da akasata setayi. Aysha kanta na k'asa tana wasa ta farcenta yayinda ta hadiyi yawu na takaici. Larai kanta tsaye ta shiga tafara wanke zarah sosai itako se kuka take abinta . Sauran yan matan suma basujj dadiba duk fita sukai farfajiyar gidan suka zauna. Wanka suma suka yi yayinda suka shiga fesa kwalliya. K'ofar gidansu zarah cike yake da 'yan d'aurin aure kowa ka gani cikin farin ciki domin kowa ma murnar zeyi tozali da matemakin shugaban k'asa. Malam Hadi anci shadda gezna fara kana kallonsa kasan a farin ciki yake, Jiniya suka faraji yayinda kallo ya koma kan hanyar wacce da sassafe mlm hadi yasa aka share layin kaf dinsa aka kafa runfuna. Nan Manyan k'usoshin gobnati suka fara fitowa kama daka kan ministoci 'yan majilasu govnoni da kuma manyan ma'aikata. Malam hadi da sauri ya nufesu se washe baki yake yana cewa sannunku da zuwa mutane nan aka shiga hotuna unguwar gaba d'aya tacika da jiniya sojoji rik'e da bindugu kamar za a fita yak'i. Alhaj Sa'id da murmushi yabawa ml hadj hannu sukai mufabaha hannun mlm hadi se rawa yake dan murna da zumud'i. Nan suka zazzauna a inda aka tanada don d'aura auran .wayarsa ya ciro wacce se walwali take yaiwa zarah tex kamar hk. My baby ina ftn kina lfy yau Allah ze cika mana burimmu I love you . Nan ya kashe phone din gaba daya aka shiga daurin aure mutane se hotuna suke. Zarah na zaune fuskarta tai ja daure da tawul ajikinta iya cinya se kuka take k'asa k'asa Larai ce dasauran 'yn uwanta se lallashinta suke akan ta daure tai kwalliya me kyau aysha na gefenta tace wa Larai Ammi zami mata yanzu . Larai kallan aysha tayi tadanyi fara'ah dake tasan zata gyara mata 'yarta tace to ku daure ayimata da wuri gasucen sunzo. Fita sukai sy larai aysha ta rufo kofa tazo suka fara gyara zarah Abun mamaki gani sukai kawai ta tsaya ta dena kukan se ajiyar zuciya datake yi. Daga waje sukaji ance an daura auran Auran Alhaj Sa'id wati vise president da Zarah Habib Akan sadaki naira million 10 .nan aka d'auki tafi yayinda wasu ke mamakin adadin sadakinta . Malam hadi kamar ya suma dan dadi jiyake kamar yafi kowa sa'ar haihuwa. Zarah najin haka ta rik'e kanta wanda ke juyawa ta runtse idonta se kuka kwanciya tayi tana burgimase shure shurw take su Aysha da hafsat na rik'eta. Larai kuwa wata uwar gud'a ta rangad'a ita da matan gidan se barka suke wa juna sunfita zakkah a dangi. 12 dede MUSAYYIT ya sauka a Airport fuskarsa dauke da fara'a nan naga mutane sun baibayeshi suna masa barka da zuwa yana amsawa cike da kulawa yana raba musu kudi""" hak yake aduk sanda yai tafiya ya dawo dake sun saba da ma aikatan haka zeta basu kudi kamar banza. Wani ne yace yalla6ai zamu kaika ne ko kuwa kayi waya gidane ? Musayyit ya cire farin glass din dk face dinsa yace no kaini kawai zakuyi inaso naiwa momy na surprise ne. Murmushi sukai dukkan ninsu sukace girman kane yalla6ai. Phone dinsa ya ciro kai tsaye layin Zarah ya fara kira wacce yai mata saving da funny gal Amma a kashe so 5 yana bugawa amma shiru. Suit d'insa ta saman naga ya cire yana furzar da iska alamar beji dad'in hakan ba. Yaso ya fara jin muryarta domin itace a zuciyarsa amma hakan be yuwuba. Wayar Dad ya buga itama akashe kallonsa yai yace we can go """ nan wata mota ta parka me d'an banzan kyau suka d'auki hanyar gida. Ummulo ce taku inasonku masoya wannan novel😘👄💞👍🏻 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUN* Creating and written By UMMEE MUKHTAR🎁 SADAUKARWA ga Mom manal Nafisa Fulanin tashi 😂 Ummu taufeeq Amrath Amrath First lady ko nace last lady🤣 Ummu nawaz Allah yabar k'auna mutane na👍🏻🤗. 🅿6 Bayan an gama d'aurin Auranne aka shiga gaggaisawa da mutane yayinda ake raba manyan bags wanda ke d'auke da manyan goro biskit sweet leman kwali da kuma shaddodi acikin kowa jaka. Kowa murna yake da hakane suka nemi cewa zasu shiga gidan domin a gaisa da iyayen Amarya """ ai Mlm hadi da gudu sauri sauri yana washe baki yace ah bismillah bisimillah ai gidan kune nan ranka ya dad'e baya ya dawo ya tsaya yayinda yakewa Alhj Sa'id da mutanen sa nuni dasu wuce kan gaba. Mutane da yawa sungano tsagoron son k'ud'insa da kwad'ayi ne yasa shima bada yarinyar ga babban mutun irin Alhaj Sa'id. Murmushi Alhaj Sa'id yayi yafar wucewa yayinda sauran ke take masa baya. Cikin gidan kuwa se gud'a ake ana Zarah tayi goshin da ba kowace mace ce keyiba seme sa'a a rayuwa. K'amshin turare ne me kamshin gaske yaja hankalinsu wanda sukai duba ga hnayr da k'amshin ke fitowa se sukaga Ashe Angone da mutanensa. Nan naga ikon Allah ai gaba d'ayan matan dake gun k'asa naga sun durk'usa kamar masu neman gafara suna gaida vise president. Laraice kan gaba wajen iya durk'usa se godiya takewa masa yayin da shi kuma ya durk'usa cikin girma yana gaidata da sauran Abokan nasa. Cikin rawar murya Larai take amsawa mlm hadi kuwa baki yak'i rufo. Alhaj Sa'id duba yake ga kowane kusurwar gidan soyake yaga Zarah amma yanajin kunyar tambaya. Baba maryan ce ta lura da hakan tai saurin cewa bari akira amaryar da kawayenta. Cikin sauri suka mik'e da Larai suka nufi d'akin dasu Zarah ke ciki. Kanta a dafe suka sameta amma make up da Aysha sukai mata yana nan sede idonta da yai ja Alamun harta gaji da kukan datakeyi. Larai ce tafara shiga nan ta iske su sunata kwalliya da fesa turaruka Larai da baba maryam suka wash baki Larai tace yauwa ku d'ad'a gyagygyarawa ga k'usosgin gobnati cen A farfajiya ko kuma Allah yaci daku kuyi mana kamun babban kifi. Gaba d'aya 'yan matan sukasa dariya Aysha ko fara ah babu a fuskarta bare zarah dako d'ago kai batai ba . Larai tace maza ku tashi muje kema harda ke ga angon cen nason ganinki. Zarah mutsi mutsu kawai take da bakinta ita haka take aduk sanda abu be mata dadi ba setai ta mismis da baki wanda ita kanta batasan dalili ba . Larai ce ta k'ara fesheta da tirare gamida kara mata wata powder a face dinta nan ko tai wani kyau dam cen din ita me kyance. Hannu ta kamata suka fito da sauran yan matan harda aysha. Tin daga nesa ya kafe da ido ko k'iftawa ba yayi Yayinda fiskarsa d'auke da Murmushi """" Ministern K'udi'i na lura dashi dan hk da sauri ya d'an zungureshi nan ya dawo dg duniyar tinanin daya shiga . Itako ko d'aga kai bataiba don batason kallonsa bare jin muryarsa.Abokan sa kam sosai suka yaba kyan zarah gata yarinya me jini ajika lalle abokinsu yayi sa'a. Nan 'yam matan suka shiga gaidasu cikin kwarwasa suna amsawa aysha ma hk """" Alhaj Sa'id magana yaiwa da d'aya dg cikin escort dinsa nan aka shiga bawa matan dk gun kud'i ko wacce 30k a cikin ambulan. Murna kam ba amagana nan suka tashi suka fita matan se godiya suke """" Alhaj sa id mutunne me kunya sosai shiyasa ma yakasaiw zarah magana kwata kwata. Zarah kam tazo iya wuya jin kirarin da matan ke masa shida mutanen sa wanda dagaji kasan idon su yarufe akan kud'i suke yin hakan. Da sauri ta koma d'aki alokacin wani lesa ne a jikinta ruwan zuma anwa d'inkin karamar riga me dan banzar tsadar gaske. Kuka kawai take. Larai kuwa tura 'yam matan take akan suje suyi musu rakiya har wajen shiga mota k Allah yasa wani daga cikinsu yace yanaso. Aiko da sauri suka fita suna yauk'i baran hafsat dake dama akwaita da felek'e Wayar aysha na hannun hafsat yayinda aysha tini dama tabi zarah d'aki sukad'ai suke damuwarsu dake dama abokin kuka ba 'a 6oye masa mutuwa. Aysha tace hakuri zaki zarah an riga da 'an daura sede miyi hakuri " d'an kwalin kanta zarah tacire ta had'a hannayent biyu akan fuskarta tana kuka. Aysha tace zakisani kuka nima dan Allah kiyi shiru nan aysha ta fara kuka haka suka had'u sunayi tare zarah najin kukan aysha da sauri tace na dena amiyat daga yu na dena kuka shine zeyi kukada harya sake ya aureni. Aysha ta d'ago kanta tace a a karki masa haka wallahi daganin mutumin nan kamili ne kuma yanason ki sona gaskiya bangano alamar wasa a fuskarsa ba. Uhmm zarah tace kawai nikon ina wayarki ne inji zarah ? Aysha tace af tanagun hafsat d'an tsaki zarah tayi tace wlh ki kar6o abarki tin wuri bakisan halinta bane tana iya cewa bata gantaba kuma kinga dole ki hkr in kinajin hankama meda d'an wani naka to hafsat ce. Dariya aysha tayi tace ki kyaleta zata dawone ai sunfita raka bak'i ne. Mtsss tsaki zarah tayi tace nide wallahi kije ki anso abarki. To aysha tace tana murmushi ta share fuskarta ta dad'a gyarata dan kar aga alamun tayi kuka. Zarah tace kinyi kyau sosai "" aysha tai murmushi tace du kyauna ai kinfini had'uwa. Uhmm kawai zarah tace"" aysha ta fita waje . A waje ta iske su hafsat da wasu samari da aka zô dasu wajen daurin auran . Cikin sanyin jiki ta k'arasa wajen kafa funta har rawa suke dan bata saba keta maza ta wuce ba. NASEER wanda tinda aysha ta fito idonsa ke kanta ko kiftawa ba yayi sosai tatafi da imaninsa kallonta kawai yake duba ga yanda take d'arare jikinta hakan ya nuna masa tarbiyarta . Sanya yake da wata arniyar shadda shima fara komai nasa farine Naseer chocolate ne yana da kyau sosai d'ane ga ministern ilimi wanda yake karatu a paris saura rabin shekara kada'ai yagama yarone sosai wanda baze wuce 24 yrs ba. Le6ensa ya d'an shafa ya tunkari inda aysha keyi. Tana zuwa tace hafsat dan Allah aramin wayar zanyi kirane . Hafsat taji dadin maganar datayi saboda batace tabata wayarta ba dan kar agane ba tata bace. Mik'a mata tai kawai aysha ta shige ciki jitai kawai ansha gabanta yayinda wani kamshi ya ziyarci ruhinta "" tana d'agowa sukai ido 4 seda gabanta ya fad'i saboda bata ta6a ganin saurayi me kyu kamar saba. Yace ki hkr fa nabaki tsoro ko ? Batace komai ba kuma har yanzu bata bar kallonsa ba . Yace abu daya zakimin dan Allah number ki kawai nakeso ita kad'ai ma ta isheni ko zan samu? Kai ta sunkuyar k'asa tarasa mezatayi ma jitai yana lura da ita sosai yaji dadin hakan dama mace me kunya da tarbiyya yk nema" kawai jitai ya d'ago face dinta suna hada ido ya kad'a mata ido gamida d'aga mata gira yace zan samuko? Wani iri taji ajikinta da sauri ta hau karanto masa number yana kallonta yn smile yace wayarsa yaciro me tsadar gaske yace ok kara maimaitawa banjiba . Yana sane yai mata hakan ita ko cikin tsoro ta karanti masa tai ciki da gudu '""" dariya yayi ya shafi sajensa yafita waje. Da gudu ta shigo d'akin da zarah take wacce bacci ya d'auketa . Mai da numfashi kawai take aranta tana cewa dama 'ya'yan masu kud'i basuda kunya . Tini suka d'auki hanyar komawa gida zuwa airport dan hawa jirgi Naseer na manne jikin dad d'insa se fara a yake dan shi yau yaga matar aure. Minister yace yade son naga kana cikin farin ciki"" eh dad idan munje gida zangaya maka "" dad yai murmushi irin nasu na manya ya shafi kansa yace ok. Kulloli aka shiga shigowa dasu masu yawan gaske wanda Larai ta bada order nan aka hau raba abinci hrdasu kaji soyaiyu. Musayyit na zaune bayan mota yasa earpiece idonsa rufe yanajin k'ira' ar Al k'ur'ani me girma zuciyarsa na masa dad'i""" jiyai kawai ana ta6ashi ance yalla6ai ai mun iso . idonsa ya bud'e yana k'arewa gu kallo da sauri security's suka bud'e k'ofa suna sara masa yana d'aga masa hannu. Koda aka bud'e gate sea sukai minti 25mnts kafin su iso cikin gidan . Kafa funsa ya zuro yana shakar iskar gidan wacce take kad'awa sassanya ya lumshe ido . Bag d'insa na hannun d'aya daga cikin wanda suka kawoshi ma aikatan jirgin nan ya nufi ciki suka bishi da sauri. Seda suka wace palour 5 sannan ya amshi jakar ya k'ara musu kud'i suka fita suna godiya . Kamar dag sama momy ta hangoshi itada sauran mutane ai da sauri ta taso shima saurin yake dukkan ninsu suna fara a suna zuwa ta rike masa hannu tana dariya tace saukar kenan ba ko waya? Murmushi yake yace dama kawai surprise zammiki da ftn nasameku lfy? Ah lfy lau Musayyit yaron mama dake haka take fad'a masa lokacin yana yaro "" dariya yayi suka wuce ciki sauran matan kuwa yabisu yana gaidasu ciki kuwa harda k'anwar ummansa. Kai tsaye bangarensa yanufa da sauri domin so yake yaje yai wanka . Tini masu aiki suka shiga kawi masa kayan abinci kala kala suna jerewa adining din dake bangarensa. Toilet ya shiga ya fara wanka abinsa. Wata 'yar yarinyace keta rigima kan cewa ita lalle sa anfita shopping yanzu momy kuwa se lalla6ata take tana cewa zasu fita anjima itako babyn takiyin shiru. Momy ce tace yi shiru yanzu yaya Musayyit ya dawo idan yaci abinci seku fita tare ko? Da sauri yarinyar ta dena kukan tace da gaske momy? Momy tace eh da gaske mana . Ai da gudu babyn ta tashi naga ta nufi wani d'aki tana knocking"""" Tsaki wacce ke d'akin tayi tace wane zedameni a halin yanzu aikin banza kawai. Jitai ana cewa anty anty ki bud'e ya Musayyit ne ya dawo """ ai da gudu ta tashi jikinta ko sitturar kirki babu ta bud'e kofa . D'auan babyn tayi ta d'agata sama tace da gaske kike ya Musayyit ya dawo ? Yarinyar cikingwaranci tace eh ya dawo inji momy. Hijab kawai naga ta zura kota kan babyn bata biba tai hanyar waje. Wanka yake cikin nutsuwa bayan ya gama tawul kawai y d'aura iya k'ugunsa zuwa k'wairinsa ya fito . Ganin mace kawai yayi bisa gadonsa zaune "" . Zarah zarah kitashk bacci ya isa gaka kisake sabon wanka yanzu babanki yace a shiryaki yanzu za a tafi kaiki ""'" ko bakajina zarah na jinta domin kuwa ta jima da tashi dg baccin wani ihu zarah tasa se kace wacce akaiwa mutuwa. Dan Allah ammi kiyi hakuri karku kaini wani gari bansan kowaba banida kowa acen dan Allah ammi kuyi hakuri. Larai tace iyyye ai Alhaj Sa' id shine uwarki shine ubanki maza tashi tinda dama ba wata gayyar qawaye kikai ba . Haka zarah ta shiga toilet tana wanka tana kuka. cikin awa d'aya aka gama shiryawa malam hadi kuwa shine kan gaba wajen riko hannun zarah ya kaita d'akinsa yakamayi mata nasiha kan cewa tabi mijinta idan ta sake ya kawo kararta tai masa wani abu seya sa6a mata. Mutane dayawa aka tafi dasu wanda jirgine dama Alhaj Sa'id yabada kud'i akaisu daga kano zuwa abuja. Larai ma tai mata natafadan me harshen damo. Nan suka kama hanya se airport Kallonta yake da mamaki yace wayaki ikon shigomin d'aki? Ko kuwa kinzo kinuna min karuwancin nakine? Fa 'ezah tace haba ya Nusayyit dan kai nazo bikin nan badan kowa ba saboda nasan dole zaka dawo a lokacin nan yakamata ka tausayamin ka dubi irin son da nake maka . Tsaki yayi fuska a had'e yazo daf da ita mikewa tsaye tayi ta kama hannunsa tana kuka """" wani mari ya d'uketa dashi wanda sedataga taurari na yawo . Cikin daga murya Yace maza kibarmjn d'aki banza wacce batasan darajr kantaba get out na fada miki banasonki ki fita a rayuwata. da gudu ta fita waje dafe da kuncinta tana kuka . .ummee ce taku 🤗🤗😘👄 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUN* Creating and written by UMMEE MUKHTAR 🎁 SADUKARWA GA UMMY ONTOP Naga an fara sabon novel 'yar ta Adda da ftn bazatayo kaina ba🤣🤣😂😂😂 Allah ya k'ara basirah. 🅿7 Musayyit Fa'eza na fita yai tsaki yabi k'ofar da kallo yace this gal was fallen in love with me '"""but I don't love her""" why not daba zataso wanda suke sontaba se shi ? Wani tsaki ya kumayi ya shiga gyara jikinsa seda ya gama k'ak'ale k'ak'alensa sannan yasa k'ananun kaya yabi wat kwana ida zata sada shi da dining area. A filin jirgi kuwa security na tsaitsaye kamar sojoji da alamu zuwan Amarya kawai suke . K'arfe 5.30 dede sk sauka 'yan kawo amarya se baza ido ake """"" cikin girmamawa securities d'in ke gaida manyan matan dake rik'e da hannun Zarah. Zarah kam kuka harta gaji yanzu ajiyar zuciya kawai tk. Motoci suka shiga wanda aka tanadar musu suka d'auki hanya. Aysha na daga gefe se kallon zarah tk tana tausaya mata gashi amma ta auran da bataso gashi an kawo ta inda batasan kowaba. Kiran wayarta ne ya shigo wanda ko bata saniba tasan mayen saurayin nan ne na d'azu dan ba wanda yk da number ta se zarah."""" da sauri t kashe wayar ta jefa a jaka. Fa 'eza na shiga d'aki tai cilli da hijab wanda se atime d'in naga ashe dg ita se brazia se skin tye. Kuka ta kamayi sosai tana cewa ya musayyit menai mk menai mk baka sona ? Ko banda abunda kk sone ajikin mace? Tsam ta mik'e ta share hawayenta ta fuskanci tafkeken mirror d'in dk manne a d'akin tana k'arewa kanta kallo. Wani murmushi tayi tace dani kake yi senayi maganain ka da maganin taurin kanka sena sauke mk duk wani gigi dk kanka inde nice fa'eza. Zarah kanta a sunkuye jitai kawai ana cewa a fito nan ta d'ago kanta dan kallon inda Allah ya kawota . Gabanta ne yai mummunan fad'uwa sanda tai arba da tafkeken gidan wanda ko a mafarki bata ta6a zatoba sede kawai ta gani a fina finan k'asar waje. Sukansu 'yan kawo amaryar cike sk da mamaki . Nan baba maryam ta riko hannun ta wanda keta karkarwa tin d'azu. Fad'ar tsaruwar gidan 6ata lokacine komai yayi a kwai masu gadi har su 5 se securities da sojoji wanda aka zube musamman domin kula da gidan da abinda ke cikinsa bare ga amarya ta zo. Haka suka shiga se rab ido suke rasa inda zasu zauna sukai domin kuwa se wuce palour suke birjik adon kowane palour dabanne . D'akuna kam ba a magana duk inda suka lek'a se suga komai a kwai . Baba maryam ce tace a kira mata d'aya dg cikin wanda suka rakosu . Da sauri yazo gunta cikin ladabi yace gani """" in ina takamayi secen tace dama tamvaya zanyi dan Allah inane bangaren amaryar munga komai da yawa ne to munsan yafi karfin zaman mutun d'aya shine nk tambaya wane wajenne nata ita amaryar? D'an murmushi yayi yace ai hajiya nan gidan tane ita kad'ai ira uwargidan ba unguwama d'aya suke ba. Baki Baba maryam ta bud'e Aysha dk gefe ido ta zare a ranta tace wallahi nasan yanda zarah tk da tsoro bazata yarda ta dinga kwana ita d'ayaba. Baba maryam tace to to ngd ko yauwa ngd """ gaba d'aya ta daburce yayinda kowa ya shiga yawo acikin gidan kamar wanda suka shiga wani k'aramin city😂. Wani d'aki a ka kai zarah wanda duk abinda suke bata ko d'ago kaiba domin wani haushi da 6acin raine suke ziyartar zuciyarta. Ah zarah wallhi kinyi sa'a acikin mata ai se k'alilan kai masha Allah wallahi kamar abarni anan "" hk sukaita santi zarah kuwa idontama ya bushe hawayen yak'i zuwa. Nan suka baje suka rasa inda zasu zauna dg wancen sashin se wancen . Nan suka bar zarah ita kadai . Aysha ce ta shigo tacewa baba maryam ga wasu maza cen a waje sunce kizo Da sauri ta mik'e ta fita """ tana fita ta gansu dauke da kuloli na abinci har 15 se wasu kulolin guda 8. Baki ta bude tace sannunku wannan fa ? Ah dama yalla6ai ne yace akawo muku sbd nan zaku kwana idan yaso gobe se amai daku gida ga wannan abincine idan be I saba sekuyi magana """ dg hk suka juya sukace mata se anjima. Baki ta bud'e tace yau naga ikon Allah yoni daza abarni agidan nn wlh zama zanyi. Nan ta kira sauran aka shiga diba ana shiga dasu gidan . Kowa ce kula idan aka bud'e abinda ke cikinta daban ne Kaji soyaiyu da farfesu se nama soyaiye da farfesunsa . Soye soye ga sunan kala kala cake meat pei sncks kala kala fride rice har wani abun ma basu san shiba. Kitchen sukaje wanda gashinan gari guda ne me girman gase spoon suka diba da plate suka dawo palour ...ciki aka ware aka shiga aika masa da sak'o Baba maryam naga ta dauki wani plate ta nufi d'akin da zarah tk wanda tin dazun da suka barta suka kama yawo cikin gidan. Kwance ta ganta dafe kai idonta yai ja tace suba hannallahi zarah lfy? Umma kaina ke ciwo uhmmm zaki ware ne gajiyar hanya ce . Ai hkr wlh d'azu nayi typing me yawa ya goge amma gobe insha Allah zakuga me yawan gaske🤗🤗🤗🤗😘😘😘😘😘😘 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating and Written By *UMMEE* *MUKHTAR🎁* This page is ur MOM MANAL .Sarkin rigima😂. Allah yabaki lfy ya qaro sauki .. 🅿8 Nasan gajiyar hanyace tashi ki daure kici """ zarah bataso tai mt gaddama dan hk ta mik'ea hankali ta tura mt plate d'in tafaraci kadan kadan. Minti 2 tace ta k'oshi. K'yaleta tayi don itama bataso ta takura mata a wannan lokacin. Bayan sungama ne sukaji shigowar motoci gidan da sauri 'yam matan suka lek'a don ganin su waye """maza suka gani ko wanne sanye cikin kwat da glass komai bak'i ne ajikinsu har shoes dinsu """" wani ne ya fara shigowa yaiwa sauran matan magana cewa anzo d'aukan sune za a wajen dinner . Manyan matan sukace ah to kuramu gamunan zuwa . D'akin da zarah tk suka shiga suka shedawa baba maryam cewa anzo daukan sune. Baki tq washe tace lalle kaji inda ake abu aiko yanzu wlh zamu tashi Aysah ce ta kallesu da mamaki donko ko sallah ba suyiba amma suke shirin tafiya. Aysha ce ta ciro wayar zarah ta kunnata ta mik'a mata tace gashi da badan na tuna na dakkoba da shikenan sede ase wata """ jiki a sanyaye zarah ta amsa fuskarta taija sosai harta d'an kumbura sbd kuka. Baba maryam tace yauwa aysha ku zauna tare da ita muzamuje mudawo dan ba abarta ota kadaiba .. to kawai aysha tace dan itama batason zuwa. Nan da nan aka shirya se murna suke suka motocin suka bar gidan . Ya rage daga aysha se zarah. Kuka zarah ta 6arke dashi tai cilli da mayafin kanta ta had'a kai da drower . Aysha ta dafata tana lallashinta haba zarah meze dameki kin bude ido kina gidan ki kuwa? Dazu dana zaga baya har wani swimming pool nagani me adon heart komai yayi ki kwantar da hankalinki ga gidanki kamar mutun ishirin ne zasu zauna kuma duk ke d'aya . Dago kai tayi tace ni duk wannan be dameni ba wlh kawai ninasan menakeji. To wani waje na musamman aka kaisu su hajara dasu baba maryam se washe baki ake nan suka tadda mutane mata da maza zazzaune ba wasu masu yawa bane nan suma aka basu wajen zama da aka tanada dominsu. Daga gefe Alhaj sa'id ne da uwargidansa sun sha kyau sosai se d'aya bangaren yan uwane da abokai se baby shukrah dake kusa da fa'eza """ fa 'eza kam se raba ido tak ko zata musayyit amma ko k'eyarsa bt ganiba abunda ya harzukata kenan. Alhaj sa'ed yaga 'yan uwan zarah amma se raba ido yk yaga koze ganta amma bata agun. Waya yaiwa d'aya dg ciknin yaransa cewa ina amaryar? Cewa yai wlh besani ba amma bari ya tambayi daya dg cikin iyayenta mata. Nan yaiwa inna hajara maganar cewar ina amarya baba maryam najin hk tai salati tace mun barta gida ai mun dauka ita ba inda zata ne oh ni 'yan nan . Alhaj sa id ya gayawa yanda akai cewa tn gida an barta. Ransa ne ya 6aci sosai har momy ta kula dashi wacce tasha wani arnen less na manyan mata. Musayyit na kwance a tafkeken gadonsa yaji wayar Dadynsa da sauri ya d'auka yace dady barka da dare. Yauwa kawai yace kana ina ne ? Um um dama nima ina kan hanyata ta zuwa gun dinner """ hmmm dady yace dan yasan k'arya yake donshi bayason shiga mutane sosai. Yace ok kaje cen gidan dana ta6a watan nin baya wanda aka ginashi d'in nan kaje zaka d'akko amaryata yanzu muna jiranka dg hk ya kashe wayar. Musayyit na cire wayar dg kunnensa yace oh no banson fita wlh amma ba yanda zanyi. Hk ya shirya cikin wani yadi me walwali light coffee ne shoes ma hk se hula da agogo duk iri daya. Wanka yai da turare yasa chewgum abikinsa me kamshi ya nufi gidan zarah. A gun dinner tini an fara raba kaye kaye na gani ma fada dama na ciyr ciye. Alhaj sa id idonsa na kan hanya ganin zarah. Masu gadi suna ganin motar Musayyit da gudu suka bude suna daga masa hannu. Koda yai parking ya fito gidan ya qarewa kallo lokaci daya kuma yasaki wani murmushi me tsada ya fara taku. Aysha ce ke rik'e zarah wacce tk k'ok'arin fita ita alallai seta gudu dg gidan mayafine kawai a hannunta da gudu ta fito aysha na binta abaya tana shan kwana Musayyit ya kawo kai sukai karo ta fad'o jikinsa """" da sauri ya rik'eta kanta lille6e da mayafi dan hk be samu ganin fuskar kowaceba """" jikinsa rawa kawai yk dan be ta6a had'a jiki da wata mace ba"" da sauri ta juya masa baya itama se kyarma take yayinda takejin gabanta na fad'uwa """" Tak'i gab tak'i baya hk shima hk sekace wanda aka kafe agun kallon baynta kawai yk numfa shinsa na fita da sauri Bata juyo bayanta ba tafara magana cikin kuka kūka tace dalla malam bk gani zk bige mutane ? Sosai yaji haushi dan ba a ta6a yimasa hk ba dakewa yai yace ni kk cewa dalla? Eh na fad'a d'in zarah tace tana k'ara rufe fuskarta. Da gudu aysha ta k'araso wacce tk haki ta fisgi zarah wacce jikinta ke rawa ita azatont ta dauka Alhaj sa id ne a shigo. Aysha tace muje ba inda zaki ya daga zuwanki gidan miji kice ke gida zaki . Musayyit ya sauke ajiyar zuciya wanda se a lokacin aysha taga mutun agun. Sosai kyansa ya birgeta gaskiya guy yayi ba k'arya .""""" Sannunko abinda yacewa aysha kenan cikin rawar murya tace yauwa """" hannunsa ya zuba a aljihu yace wannan itace Amaryar? Zarah jitai kamar ta ta6ajin muryar kamar ta juyo se kuma ta fasa. Yace ok amma meyasa takeson zuwa gida ? Ya salam zarah ta fad'a cikin zuciyarta wannan muryar da alamu mutun d'aya keda ita a duk duniya sosai voice dinsa yk shiga kanta harta na rufe ido. Aysha tace ah ah dama kawai de ummanta takeson gani. Wani murmushi yayi yn k'arewa zarag kallo ta baya wanda bayanta kawai yk gani """ cikin murya sassanya yace duk wata mace tana murna da wannan ranar inde har tanason mijin data aura amma yanzu na gane wani abu d'aya dan hk kuje ku kwanta kawai seda safe dg ya juya yai waje kamshin turarensa yadaki hancin zarah. Da sauri ta juyo bayansa kawai tagani idonta taf kwallah a ranta tace duk da ban ganshi ba Allah yayi halitta anan tace aysha dubi bayansa tsayaiyen namiji matashi dashi kisan cewa an cuceni. Kul karki k'ara babu kyau matar aure ta dinga yabon wani namijin daba nataba. Muje kawai . Musayyit da sauri ya koma mota ya zauna ya kasa tada ita ya d'aga kansa sama yana tina karon da sukai da waccen yarinyar d'azu. Tsaki ya d'anyi yace dady ma ya rasa wacce ze aura se wacce batafi 17 yrs ba gaskiya ya cuci momy wlh kuma yarasa wacce ze auro se mara kunya tana gani karo sukai amma ta d'ora masa lefi . Wayarsa ya ciro ya kira dad yafada masa cewa bacci tk "" dad yace bakomai ya kyaleta. Se waje 11:30 aka watse aka dawo dasu gida ko wacce ta za6i inda zata kwanta cikin katifu da gado masu laushi . Wanda da safe ne zasu daukin hanyar gida. A subar fari sukai sallah aka kawo musu abun kari aka fita sauran kulolin jiya wacce ko rabin abkncin basu ciba sbd sunad yawa kulolin zarah ma tai wanka sanye tk da dogwar riga fara me duwatsu fuskarta tai fayau ba kwalliya a face d'inta. Tana d'aki suna hira da aysha . Alhaj s'id ne ya shigo cikin shadda ruwan zuma me kyau tayi masa kyau abunka da farin mutun kuma kyakykyawa. Gaisawa sukai cikin girma yayinda ya bawa kowa takarda wacce kud'ine a ciki yace idan sun shirya mota na jiransu. Nan ya fita suna ta mai godiya ""kai zarah kinyi dace ga kudi a miji me kyau sede kawai ace yayi sa an babanta. Yomeye aciki wallahi babu komai hk sukai ta hira suka lek'a sukace ayha ta fito za a tafi da kuka suka rabu zarah se ihu take baba maryan na turata ciki. Da hk suka bar gidan suka barta tana kuka. Da gudu ta koma d'aki ta saki kuka ta kwanta tana birgima tanacilli da duk wasu kayan glass dk wajen. Ummulo 😘😘😘😘 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* . *MUTUN* Creating and wretten by *UMMEE* *MUKHTAR*🎁 🅿9 Seda Zarah tai me isarta sannan ta koma kan bed ta kwanta idonta rufe se sauke ajiyar zuciya tk. Tini ma'aikatan dk gidan mata ne zasukai su 3 suka shiga gyara gidan cikin lokaci kad'an suka gama """" wata me aiki ce ta shiga wani d'aki wanda ba komai ne acikiba se turarukan wuta kala kala da Airfreshner masu d'an banzan k'amshi wanda cike sk ad'akin kamar zasuyi magana. Nan da nan ta shiga turare gidan ko wane waje seda taiwa turare kuma ta fesa na fesawa. Tini gidanya dau kamshi me dad'i. Zarah dake kan bed kawai ta dinga jiyo kamshi tashi tayi ta goge hawayenta tafara taku cikin sand'a"""' d'an lek'owa tayi sede bataga kowaba amma ga gurinan a gyare se zuba kamshi yk"""".. Kallon ko ina take dan hk ta fara tafiya tana bud'e duk wasu d'akuna dk gidan ""hakama tabi kowane palour da kallo gasunan da yawa birjik sosai gidan ya bata sha'awa dan bata ta6a tinanin zata zauna a gida irin wannan ba . Cikin muryar kuka tace ha gida har gida amma bada saurayi zanyi rayuwa ba wannan abun da ciwo""""inama da matashin namiji zanyi rayuwa agidan nan danayi farin ciki sosai. D'akin ta koma ta kwanta se kuma ta kamajin sanyi har tana karkarwa . Gidan Alhaj Sa"id ma kowa ya tafi se fà'eza wacce tacewa momy ita fa tazo kenan bazata komaba """ momy dad'ai taji dama batada wata budurwar 'ya agabanta in band khairat . Musayyita ne ya shigo gidan kai tsaye bangarensa ya nufa """ yana shiga yaga fa'eza se goge masa kaya take "" da mamaki ya tsayayn Kallon ta wanda ita sam batasan ya shigo ba. Hannunsa ya zuba a aljihu kawai yana kallonta. Jitai am buga mata wara uwar tsawa wacce tasa seda ta firgita tai hanyar toilet:":" Gidan ubanwa zaki a toilet maza zoki fice tinkafin ranki ya 6aci"""' se yanzu taga ashe shine dan hk ta saki fuskarta gamida dafe k'irji tace wlh ya musaiyyet ka tsoratani na firgita. Eh nine wayace kita6amin kaya? Wama yace mk kayana ba a goge sukeba? Taku tayi har gabansa tana murmushi shiko idonsa akanta cikin d'aurewar fuska ""a haka tazo har gabansa tsugunawa tayi gamida rik'e kunne tace kai hkr bazan sakeba. Kallonta kawai yk yace ok tashi kije na nagode ko amma nex time karki kara karan banin ta6a kayana kinjiko. Komai nasa burgeta yake ciki kuwa har fad'an dayake mata domin tindaya fara mouth d'insa kawai tk kallo. Yace jeki inason zan wankane""" jiki ba k'wari ta mik'e yabita da kallo. Tsaki yayi yace narasa yadda zanyi da yarinyar nan amma bari dad ya dawo wlh seta koma gidansu. Karfe uku dede me aiki se buga d'akin zarah take amma taji shiru ''' a k'alla takai minti shabiyar tana knocking amma ba a budeba. Zarah kuwa najinta kawai zazza6ine ajikinta ga yunwa tanaji ahaka ta taso dakyar ta bud'e kofar"""" tana budewa sukai ido hud'u da Merry sanye cikin kayan aiki wanda akai dominsu masu aikin. Zarah tace lfy ? Cikin ban garma merry tace dama na shirya miki lunch ne tin d'azu shiyasa nace ari na sanar dake. To kawai zarah tace ta koma d'aki. Tana shiga toilet ta shiga don yinwanka kallo ta tsaya yi ganin haduwar toilet d'in sosai ya burgeta komai yayi ga kuma kayan kamshin toilet nan da yawa gamida sabulai masu kamshi da mayukan wanke kai . Seda tai wanka sannan ta fito always ta d'akko wanda dama tin kafin su taho ta fara period. Doguwar riga ta atamfa tasanya dikin ya matseta sosai gashinta ta gyara tai simple makeup. Turare ta fesa sannan ta fito dan cin abinci. Flask ne dayawa gasuna jere taci duk abunda take so . Farfesune na kifi dana kaza se white rice da stew d'in cabbage wanda yasha nama aciki' Se juice na kwali da kuma wanda aka hada agidan ''' se potatoes soyaiye da kuma wainar kwai. K'ugu zarah ta rik'e tana kad'a kai tace eh ga mayunwaciya ba ai dole yasa akawo min wannan cimar sbd game cikin zani """ Amma mutumin nan d'an rainin wayone wlh. Zama tayi ta zuba kadan a plate tafaraci. Tini 'yan kawo amarya suka je gida yayinda aka basu kud'i da turamen atamfofi. Sosai Lari taji dad'i yayinda suke gaya mata kyan gidan zarah. Karfe 7 dede iyalan sun hallara a babban palour wanda Alhaj Sa'id ne se momy fa 'eza da khairat se Musayyet. Alhaj yai gyaran murya yace musayyet yabatun aikin nan ince komai ka kammala? Musayyet yace eh dad angama komai shiyasa ma na taho 'yace gud kallon fa'eza yai yace amma de anan zaki zauna ko kinga momyn ki taji dad'i. Cikin jin dad'i tace eh dama nazo kenan saboda nagama karatu aiki kawai nk jira "" dad yace masha Allah seki bawa Musayyet takardun naki kinga seki aiki a d'aya dg cikin compayn mu ko? Cikin jin dad'i tace ngd dady Allah yaja kwana. Nusayyet ko jiyai kamar an watsa masa ruwan zafi se harara yake aika mata dasu itako ta gefen ido tk kallonsa tana murmushi da wannan damar ne zata samu auran misayyet. Sosai ya had'e rai yace dad datayi zamanta agidansu acen ma ai seta dinga tafiya aikin ko? Alhaj Sa'id yai murmushi irin nasu na manya yace a a tai zamanta nan gidan nima zanji dad'i koba komai ai kun k'aru kunzama ku 3 a gidan ''' danguntun tsaki Musayyet yayi wanda shikad'ai yaji abunsa nan take ya tashi yace yanason zuwa wani gunne. Mony kallonsa kawai take domin ta gano bayason zaman fa'eza a gidan ""' murmushi kawai tayi tace Alhaj yakamat fa katafi kabar 'yar mutane a gida tin jiya ita d'aya tinda kowa ya tafi ai sekaje Allah ya tashemu lfy. Da sauri khairat tace dad nima zani? Kumatinta ya shafa yace to shikenan semu tafi tare amma yanzu zani unguwa na dawo semu tafi yareko? Kai kawai ta d'aga masa nan ta kama tsalle da murna . Tashi yayi yace to madam seda safe """ kallonsa tai tace mukwana lfy. Fita yayi nan securities da escort d'insa suka rufa masa baya. Momy murmushi tayi tace namiji kenan ."""" Fa'eza tace momy naji kina cewa yabar 'yar mutane kina nufin k'aramar yarinya ya aura? Momy 'yar dariya tayi me ciwo tace eh fa 'eza yarinyace kimma girmeta a shekaru babu yanda na iya halin namiji sede ka barshi kawai. Tsaki fa-eza tayi tace wlh harkin samin tsana yarinyar aikin banza. Momy tace kul karna kuma kumajin hakan . Dake tasan halin momy bataso ayawaita magana inde ta 6acin raine yasa tai shiru da bakinta. Musayyet kuwa d'akinsa ya koma ya kanta yanajin haushin abinda dad yace wai fa'eza ta zauna agidansu. Wayarsa ya ciro yafara kiran layin zarah. Zaune take a d'aki tayi tagumi idonta hawaye na zuba taji ringing d'in wayarta. Da sauri ta d'auka sede ba suna "": cikin murya sirirya tace hello wace ? Murmushi yayi yace nine de na ran nan kintina? Ta gano muryarsa dan haka tace menene to ko yauma momyn kake nema? Dariya ta bashi ya gyara kwanciya yace no yau baby nake nema. D'an murmushi tayi tace malam kai hkr da matar aure kk magana """ be d'auki zancen da mahimmanciba a tinaninsa kawai batason magana dashine. Yace haba baby ai kya tsaya kiji mena keso dg gareki. Wasa take da hannunta tace to inajinka yace wlh tinda naji muryarki ran nan naji kin kwantamin a rai dan Allah karkice bakya sona pls. Jitai maganar ta soketa har cikin zuciyarta se jiyai kawai tana kuka kuma takashe phone d'in. Sosai hankalinsa ya tashi zubur ya mik'e akan gado yana k'ara kiran layin sede akashe wayar take. Bango ya kaiwa duka nan take idonsa yaija""' menene matsalar yarinyar nan shikam da yasan inda take da yaje ya lallasheta gashi wayarta a kashe . Yanajin kukan tane har cikin zuciyarasa. Kansa ya kifa a kan k'aramin center table ya fara kuka Allah ya jarrabe shi da son wacce bema ta6a ganintaba wannan wane irin abune gashi ga dukkan alamu a cikin damuwa take. Zarah cilli tai da wayar ta fara kuka kamar ranta ze fita """" yau gashi wani matashi yana furta mata kalmar so Alhali tana gidan aure'"" ga dukkan alamu koma wayeshi tabbas shid'in kyakyawane kuma ze iya nunawa mace soyaiya amma an tashi an bata wani babban mutun wanda ta tabbata be iya soyaiyaba kuma koma ya iya ita yai mata girma bazata iya ba """ kuka ta k'ara fashewa dashi me cin rai. Alhaj Sa'ed yana zuwa aka bud'e musu gate suna d'aga masa hannu ''' seda akaje wajen parking da motaci sannan susuja koma baya shikuma yai musu sallama ya tunķari gidan cikin farinciki. Zarah na kwance tana sana'ar ta ta kuka taji knocking wanda ta tabbata megidan ne da ido ta zaro waje tana k'ara sautin kukanta. Ummulo ce take 😘 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written by *UMMEE* *MUKTAR*🎁 SADAUKARWA ga my k'awa Fateemah Zarah 😍 Allah yabar manake kodan musha chapter😂 Sarkin Comedyn Family And Friends inayinki irin over d'in nan🤗. 🅿10 Zarah ido ta zaro waje ta saki kuka gamida k'unshe baki tanaja baya seda taje har k'arahen gadon jikinta se rawa yk '' Knocking ya farayi wajen so hud'u amma yaji shiru kamar bame rai a cikin d'akin """" wani d'an guntun murmushi yayi irin nasu na manya be hkr ba yak'ara knocking amma tsit kakaje ""' Wayarsa yaciro yafara kiran layinta amma wayar na kashe ' Ahankali ya furta tokode yarinyar nan tayi bacci agogon hannun sa yakalla seyaga k'arfe 8:31 kallon k'ofar ya k'arayi yace may be kotayi bacci ne amma yakamata naga lafiyarta """' Duk abinda yake fad'a zarah na jinsa itakam tsoro ne fal ranta gamida fargaba"'" cikin sand'a ta bud'e k'ofar toilet ta shige namma ta banko k'ofa tai zaman ta a wani hadaddan bahon wanka karami madedeci kamar dan ita akayi ,... Haka yaita knocking amma shiru " kai tsaye wani corridor ya nufa wanda ze sadashi da wasu dakuna na musamman """". Yana zuwa ya cire kayansa ya shiga wanka gami da d'auro Alwala. Haka yaita sallah yana rok'on Allah akan Allah yabasu zaman lfy ya kore sharrin dk cikinsa ya kuma bashi ikon yi musu adalci. Bayan ya idar jallabiya yasaka ya hau kan bed ya d'au remote ya kunna A.C ya kwanta sede bacci ya gagareshi domin yaci burin wannan ranar amma yarinyar nan taki bude masa kofa ''' ..zaune ya tashi yace kai inagafa bacci tayi ai dole tai bacci da wuri domin kuwa tagaji. Laptop d'insa ya d'akko ya shiga tura wasu sakonni . Zarah kuwa jin shirune yasa ta fito da alamun ya tafi """ idonta ta goge takoma toilet tasakw wani wankan ta shafe jikinta da mayuka masu sa fata tai kyau sannan ta zura kayan bacci.. jitai cikinta na k'ugi domin kuwa tanada olcer tana sata saurin jin yunwa """ tin wajen karfe 7 na daren merry ta jera abinci a dining amma zarah bata fitoba. Zarah cikin murya k'arama tace wayyo cikina yunwa nakeji """ A hankali ta tashi nan ko idonta yagane mata wani k'aramin firij dk d'akin da sauri ta nufeshi tana bud'ewa kuwa taga nau in drinks kala kala harda cake wanda yk acikin kwali sannan kuma k'unshe a cikin leda me ķ'yalli da sauri ta d'ebo ta meyawa da drink tafaraci . Seda ta k'oshi tai brush sannan ta kwanta barci taja bargo tai addu'a se bacci. K'arfe 12 na dare Musayyet babu alamun bacci a idonsa tinani kawai yake ta ina zega yarinyar nan ""? Hak'ik'a shikam yakamu da soyaiyarta wayarsa ya jawo ya k'ara bugawa amma still a kashe tk d'an tsaki yayi ya kwanta idonsa na kallon saman d'akin ,,,,, .wayar ya kuma dauka ya kalli number wacce yai mata saving da funny gal. Wahasp ya shiga aiko nan yaga itama tana hawa online amma alamu ya nuna kwana biyu bata hauba murmushi yayi kawai me k'aya tarwa """yana shirin aje wayar yaga kiran fa' eza na shigowa""""" da mamaki yabi number da kallo yace wannan kuma ubamme tk nema a wannan lokacin? Be d'aga ba hk taita kira wajen so 6 yace oh no wannan ya rinya a kwai mayya cikin fad'a yai pickin call yace what? Daga ita se wata riga wacce da ita gara babu tace haba ya Musayyet wai dan Allah menai mk ne duk kabi ka tsaneni kamar ba 'yar uwakka ba ? Numfashi yaja ya gyara kwanciya yace menene to ? Murmushi tayi ta samu abunda take nema dan hk ta kashe murya tace wlh nakasa baccine ? Kansa ya shafa sannan yace kuma ni meye nawa acikin rashin yin baccinkı? Kuka tafara tana cewa Addu'a nakeso kazo kaimin irin wacce kaimin watannin baya lokacin ina tsorata d'in nan wallahi yanxuma ina rufe ido sena dinga ganin kamar wasu baqaqen mutane sunamin yawo. Cikin ransa ya yarda domin yasan tana da Aljanu . Fa 'eza nada Aljanu wanda tasha fama dasu shekarun baya . Hakan yasa yanzu ya yarda da zancenta """"": Wani ihu ta k'wallah wanda shikansa seda ya razana da sauri ya aje wayar cikin azama ya tashi ko riga babu jikinsa . Sauri yake Sosai ya nufi d'akin fa"eza dan besan a wani hali tk cikiba. Yama manta daya fad'awa momy hankalinsa duk yayi gaba. Yana zuwa ya turo k'ofar d'akin aiko yaganta se juyi take akan gado. Da sauri ya nufe ta tsayawa yai ko ta6ata beba ya farayi mata addu a yana tofa mata """ tashi tayi tafara cilli da kayan d'akin ganin zataiwa kanta rauni yasa ya cukumeta ya riketa sosai ya kwantar da ita akan gado yana kwalawa momy kira . Momy kam sam batajiba kasan cewar a kwai 'yar tazara tsakanin dakunan su. Musayyet yarasa yanda zeda ita Addu a yk mata amma kamar tinzurata yake ":"" gaura mata mari yayi aiko ta zuba wani ihu nan yasake karamata wani aiko nan take tace ya Musayyet nifa kake duka. Dagata yayi daga dannar da yai mata yace sannu ko ai yanxu dasukaji duka sun dawo hankalinsu """ hanyar fita yayi da sauri ta biyoshi ta rungumeshi tace dan Allah ka Aure ni wallahi inasonka ina mk son da bana yiwa kaina. Da k'arfi ya finciketa yace oh yanzu nagane Ashe Aljanun naki naki na iskancine ""'toki kiyayi had'uwarmu nan gaba bazakiji da dad'iba daga yai waje tabishi da kallo zuciyarta na mata suya . Wannan wane irin mutunne me taurin rai da bak'ar zuciya haka. Amma wallahi bazata k'yaleshi ba su zuba su gani. D'akinsa ya nufa babu kowa agun momy kuwa a time d'in ta fito wucewarsa kawai tagani gashi ko riga babu jikinsa """ Da sauri ta nufi d'akin fa'eza amma bata bud'e k'ofa ba jitai fa"eza na kuka tana cewa nizakaiwa hk wallahi sena aureka komai abunka. Da sauri momy tai d'akin taga fa 'eza zaune jikin gado tana kuka ,,,dafata tayi tace lafyanki kuwa ? Da sauri ta rungume momy tana kuka tace momy shine ya Musayyet ne .. Cikin damuwa momy tace subahanallahi meyai miki.? Kuka taka'rayi tace momy ya Musayyet ne tinda yadawo kullun seyazo dakina nace masa miyi aure yak'i wai akwai wacce yakeso ta k'arashe maganr cikin kuka. Momy jawota tai dg rungumar datai mata suna fuskantar juna tace da gaske kikeyi? Cikin kuka tace eh momy ki tambayeshi nasan baze fad'i gaskiyaba . Momy kallon gadon tayi wanda yk a ya mutse kuma ta tino da wucewar musayyet data gani dazun ko riga babu jikinsa . Kai ta dafe tace innalillahi wa inna ilaihi raju'un" wannan wane irin abun kunya kukesi kujawi mana ? Kanta momy ta dafe wanda ke mata ciwo yanzun gamida runtse ido. Tayama za ai haa ta faru gashi taga hujjoji da idonta babu damar t k'aryata. Inda wani ne ya fad'a mata haka zata k'arya ta domin tasan ba halinsa bane shida ko mata basu dame shiba .""" Amma ba a shedar mutun dari bisa d'ari tunda harsuka kad'aice shida ita to shed'anne na ukunnsu. Ta k'ara dafe kai tace ya ilahi. Musayyet nashiga d'akinsa yace zanyi maģanin yarinyar nan wato ni zataiwa iskanciko? Kai ya dafe take gabansa ya fad'i jin irin bugun da momy take kuma tana k'wala masa kira cikin d'aga murya a wannan daren. Love you All my fans🤗😘 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written by UMMEE MUKHTAR🎁 This page is urs Nafeesa Mom fauzah Maman umar Maryam usman. Nagode sosai Allah yabar k'aunah❤. 🅿11 K'ofar yabi da kallo wacce momy ke bugata kamar zata 6alla"" cikin rawar jiki ya nufi k'ofar yasa hanu ya bud'eta""" yana bud'ewa momy ta hankad'o masa fa'ezah har tana cin karo da kafad'arsa kamar zata fad'i yana kallonta ko k'ok'arin rik'eta beba dan mugun haushinta yakeji yanzu. Momy idonta taf da hawaye take kallon jikinsa daga k'asa har sama """ shima jikin nasa yabi da kallo yanaso ya gano abunda Momy ķe nufi,cikin muryar kuka ta soma magana cikin kuka tace yanzu Musayyet irin tarbiyar danai mk kenan? Wannan shine sakamakon kulawar dana baka tin kana yaronka harkawo girmanka? Kafad'amin menai maka da zaka sakamin da irin wannan bak'in fetin ? Dama na sani nasan cewa turaka k'asar waje da Alhaj yake dole idonka ya 6ud'e ,nan ta d'urk'usa tazube kan carpet d'in dake d'akin ta soma kuka me cin rai"""" Musayyet kam sam besan abunda tk nufiba dan haka da sauri ya durk'usa yana rik'e hannunta da zimmar ze d'agata tai saurin tankwa6e hannun ta d'ago kai cikin muryar kuka tana cewa karka ta6ani ,,,karka soma ta6ani tinda ka riga ka canja Ashe a hakane kk nuna baruwanka da mata amma cikin zuciyarka ba hk bane? Kallon fa'eza yai wacce ta k'ame a jikin mirrow jikinta se rawa yk dan batai zaton haka abin ze kasanceba. Musayyet kuka yafara yana cewa Momy menayi dan Allah wallahi bansan kome kk nufiba. ? Tsaye ta mik'e goge fuskarta ta kalle shi sannan ta kalli fa'eza da sauri fa 'eza tai k'asa dakai tana matse hannunta . Momy tai wani murmushi me ciwo tace kana nuna kamar bakasan komai ba ko? To muje a haka amma kasani cewa seka auri fa'eza tinda kaine wanda kafara saninta a matsayin 'ya mace """"" inaso ka shirya cikin lokaci k'ank'ani fa'eza zata zamo matarka. Tana fad'in haka tai waje da sauri har tana tuntu6e sotake kawai tajita a d'akinta. Musayyet kallon fa'eza yai ya doka mata harara memakon yaga fuskarta cikin tashin hankali amma se yaga tana murmushi"""" Kallon ta yai cikin tsoro dan yanzu kam ya gano gadar zaran data shirya masa""".. wani yawu ya had'iya me d'aci tana lura dashi dan hk tai dariya tace baka had'iyi yawuba Musayyet se randa kaji waliyammu suna cewa kazama mallakina ta har abada ""' kasani cewa duk abinda nakeso sena sameshi kota tsiya kota arzik'i daga ta fice tana kad'a jiki. Tana shiga ta fad'a kan gado ta saki wani kuka tana shafa kan khairat wacce keta bacci abinta . Wannan wane irin abune ? Yau mijinta ya ni santa da ita ranar bak'in cikine agareta dan dama idonta 2 ba bacci takeba. Gashi a ranara ne Musayyet da Fa'eza sukai mata abinda bazata ta6a mantawa ba. Ita kam data san hk zata faru da fa'eza bata zauna a gidan ba . Kuka ta k'ara saki dg k'arshe tai Alwala ta fara sallah ko zuciyarta taimata sanyi. Fa 'eza na fita Musayyet yasa kuka ya kwantar da kansa ajikin pillow yana dad'a k'ank'ame pillow d'in cikin kuka mara sauti """ seyanzu ya fahinci abunda fa'eza tai masa sosai yaji ciwon abun a ransa """ Abunda be ta6a yiba yau shiza ai wa sharri akan sa? Lalle kaidin mata babbane. Abinda yafi jin ciwo shine Momy tace seya aureta A kowane time za a iyayin maganar auran, shikam meze da ita yarinyar da batada kunya bare mutunci. Dama nasan turaka k'asar waje da Alhaj yake dole idonka ya bude,, kalmar data sake dawo masa kenan dan hk ya dafe kai yace ya ilahi. Kuka yaci gaba dayi daren ranar ko runtsawa beba hk ya kwana cikin kuka da 6acin rai. Fa 'eza kam daren ranar kamar sallah haka taita juyi akan gado takasa bacci dan farin ciki. A subar fari Alhaj sa'ed ya farka wanka yayi yasa coffee d'in jallabiya yq nufi masallacin dake gidan .... koda ya dawo kai tsaye bangaren zarah yayi ya sake knocking wajen so 3 amma shiru ' murmushi yayi ya nufi bangarensa . Zarah bata farka ba se wajen shida na safe tana tashi ta nufi toilet brush a farayi sannan tai wanka ta d'ora da Alwala duk da cewa ba sallar zataiba amma yanada kyau ka zauna da Alwala. Tana fitowa wani d'akin tayi wanda shima a cikin d'akin yk kaya ta sauya wani material ne coffee me ratsin adon zuma a jiki sosai tai kyau abinta duk da simple make up tayi....... kan gado ta koma ta kwanta tai lamo tana kallon adon dake jikin zanin gadon me uban tsada da kyau. Idonta ne yagano mata phone d'inta wacce tai wurgi da ita """ tashi tai zaune ta dauki wayar se kuma ta kama juyata a hannunta tanaso ta bud'e amma tana tsoron kada wancen ya kuma kiranta. Amma ai koba dan shiba zatai amfani da wayarta ko dan mahaifanta da kuma aysha. Nan tasa hannu ta kunna ta gabanta n fad'uwa seda wayai tai minti goma a hannunta bataga alamar kiraba sannan ta saki jikinta gamida sauke ajiyar zuciya. Da wurwuri Musayyet yabar gidan bayan ya shiraya kansa cikin k'ananun kaya sosai yai kyau amma kallo d'aya zakamai kagano idonsa ya d'an fad'a kad'an. Kota kan drivern sa bebi ba wanda tin daya fito yake gaidashi amma ko kallonsa beba ""' hk ya figi mota yabar gidan. Da mamaki drivern yabi motar da kallo sbd wulak'anta mutun ba halayyar Musayyet bane. Babban Company ne wanda a time d'in karfe 7am ma 'aikata masu goge goge ne kawai sukazo kasancewar se 8am kowa ne ma'aikaci ke zuwa . Amma se gashi yau tin kafin time yayi Musayyet ya riga kowa zuwa """ wanda shi baya tashi zuwa se wajen 9am ko zuwa 10 . Da sauri suka 6ude babban gate d'in me adon golden suna sara masa gamida gaisuwa """ sama sama ya amsa yai ciki suka biyoshi da laptop d'insa da wata bak'ar bag k'arama wacce papers ne a cikinta masu mahin manci. Har office suka bishi suka a jiye mąsa sannan sk fita. Sosai office ya had'u iya had'uwa kujera yasamu ya zauna ya kifa kansa da table yana k'wallah . Wayarsa ta hau ruri har wajen so 4 ana biyar 5 d'in ya daga murya kasa kasa yk magana ""ok kawai yace zaku iya samuna ina nan daga hk ya aje phone d'in. 8 dede breakfast ya kammala agidan amarya zarah amma ta kas fitowa """ yunwa ce ta isheta dan hk cikin sand'a ta fito da sauri ta nufi dining . Tea ta had'a ta zuba potatoes da waina kad'an a plate ta plantain ta soma ci. Kamar daga sama ta hango shi ya fito fuskarsa dauke da smile yana nufo ta"" ai da sauri ta had'iye tea d'in data kur6a tai k'asa da kantå. Sanye yake da jallabiyar dazu setaga yayi kyau sosai kamar yaro sede shekarun dayake dasu. Har yazo gun kanta na k'asa bata d'agoba . Salamu alaiki ya gimbiyar mata Abumma ba gayyata ? Da ftn sahibar tawa ta kwana lfy a gidan mijinta. ? Yai maganar fuakarsa ck da smile yana me jan kujera ze zauna. Murmushi ya k'arayi yace baby ina kwana tinda baza a gaisheni ba. Da sauri ta d'ago kai suka had'a ido setaga yamata kwarjini bakinta na rawa tace dama dama yanzu zan gaisheka """sosai ta bashi dariya nan ya kama kwaikwayonta yanda tk magana. Mamakinsa tk amma tai shiru yai dariya yace to a hadamin tea nima""' cikin rawar jiki tagyad'a masa kai alamar to nan ta kai hannu zata d'uki cup shima yakai nasa hannun ze d'au spoon aiko hannunsu ya had'u dana juna " Da sauri ta kalle shi shima idonsa akanta ko kiftawa bayayi sbd wani shock yaji. I love you All😊 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUN* Creating and Written by UMMEE MUKHTAR🎁 Kwana 2 anjini shiru nayi d'an zazza6ine nagode k'warai da kulawarku ina ganin tex d'inku naya jiki nagode sosai sede ba turon kayan dubiyaba🤭😂 🅿12 K'ok'arin janye hannunta tai amma setaji ya rik'e yana shafa hannun kallon ta yai cikin wata murya me saukar da kasala yace meyasa bakiyi lalle a hannnba ? Dan motsi tk da mouth dinta jikinta se rawa yake duk sanyin AC dake palon amma gumi take yi"""""""" murmushi yayi haryanzu hannunta na rik'e a cikin nasa cup d'in ya d'auka ya soma shan tea amma be saki hannuntaba seda yasha rabin cup sannan ya kalleta yace kona baki a bakine kingani na k'oshi """" da sauri ta girgiza alamar a'a. Murmushi yayi yace tatashi suje room d'insa gabantane ya fad'i da sauri ta kalle shi ya d'aga mata gira alamun eh''' tsam ta mik'e tsaye tace ya shige gaba dad'i yaji aransa dan hk ya yatashi ze rik'e hannunta tace a a suje hk tana biye dashi. Dole yai gaba tana binsa abaya yana waigowa se su had'a ido yai mata smile itako duk ta takura . Seda sukai tafiya me dan nisa ya murza key yace to muje baby na """"" meze gani wayam babu zarah babu alamunta. Da gudu ta shiga room d'inta ta danna key ta k'ara shigewa cen d'aya d'akin ta haye kan bed tn maida numfashi. Hannunsa ya had'a a k'irjinsa yana dariya yace au yarinyar nan guduwa tayi? Murmushi yayi ya shiga room dinsa yai wanka ya kimtsa phone d'insa ce tahau k'ara sallama yayi yace gashi nan fitowa dg hk ya kashe ya fito. Bangarenta ya nufa yai knocking amma bata bude ba girgiza kai yayi kawai ya fita """" yn fitowa suka hau gaidashi mota suka bude masa sannan suka bar gidan. Amotane driver yace yalla6ai ina muka nufa ? Seda ya gyara glass d'in dk face d'insa yace muje gidana. Driver yace to yalla6ai. Momy sanye cikin atamfa super light pink zaune ita da khairat a dining danko fa'eza bata fitoba "" a gogon dk manne a palon ta kalla taga 12 amma har yanzu cikinsu ba wanda ya fito ''koda yk taya zasu fito bayan sun san lefin da sukai. Momy tacewa Khairat kije dakin ya musayyet kice yazo ina kira""" da sauri khairat ta mik'e yayinda ta aje wainar data gutsira tace to mama da gudu ta nufi sashen Musayyet sede tai Knocking harta gaji ta dawo da gudu tace mama baya nanfa cikin muryar yara""" Momy ta aje cup tace kinyi knocking ba a bud'eba ? Khairat tana k'ok'arin zama tace eh mama. Momy da kanta ta tashi taje taita knocking amma shiru ""' k'wafa tayi tace wato yaran nan fita yayi ko zuwa ya gaidani ma beba ? Ya min lefi amma shize yi zuciya dani? Bakomai zedawone. Koda ta dawo tace taje ta kira fa'eza . Fa 'eza na kwance cikin bargo se bacci take dan daren jiya batai bacci ba sbd murna Musayyet zezamanata '"' Anty Anty kizo inji mama muryar khairat kenan dk bak'in k'ofa danta buga ba a budeba. Mik'a tayi sannan tai saurin tashi ta kalli agogo setaga rana tayi da sauri ta tashi tace kice wanka nk gani nan zuwa """ Khairat tace to anty . Tana ina? Cewar Momy khairat tace an wanka tace wai ""'' murmushi Momy tayi me ciwo sukaci gaba da breakfast . Seda ta kimtsa sannan ta fito kamar munafuka jiki duk ba k'wari ta zauna dg cen gefe tace momy ina kwana. Kan momy nakana TV ko kallon ta bataiba tace fly . Shirune ya biyo baya wanda a time d'inne Alhaj ya shigo Momy da fara'a ta tarye shi tace ango se yanzu kaida kk tashin wuri '"" dariya yayi yace wlh fa yanzumma sauri nk anata jirana . Fa 'eza tace ina kwana dady cikin kulawa ya juyo yace lfy lau fa'eza ya kwanan gida? Tace lfy lau dady "" nan yace kinbawa Musayyet paper kuwa? Momy ce ta watsa mata wata harara wacce tasa ta yin qasa dakai tace a a a cikin rawar murya. Yace to ai gara kibashi ko zaman hk ba dad'i nizan wuce jibi ina da tafiya kuma inaga zan 2weeks acen America so ina tinanin barin yarinyar nan hk ita kad'ai nafiso ace wani nawa haka yana gidan a zaune amma de zanyi tinani nan ya mik'e yace seya dawo. Momy ta bishi tace Alhaj ka manta da batun 2million d'in danace maka inaso ? Juyowa yayi yace karki damu bari na dawo yanzu ana jirana sbd ke nakasa wucewa senazo mungaisa ""' dariya tayi tace a a Alhaj wasa kk kade samu yarinya kanaso kamin wayo. Dariya yayi yace inna biyeka zan makara dg hk yai waje. Duk fara'ar da momy take tana shigowa palor ta dauke wuta ta kalli faeza tace sekije ki karya ko in kinga dama. D'aki suka wuce ita da khairat suka barta nan . Ita kam ko Momy zara yanki naman jikinta bazataji komaiba burin ta yn gaf da cika. Misalin 3pm Musayyet na kwance a office hawaye yake kansa na kallon saman office d'in knocking yaji anayi da sauri ya share hawayensa yace yes. Nan aka turo k'ofar aka shigo yalla6ai dama megidane yayo waya yace ya kira phone dinka a kashe . Musayyet ya kalli phone d'insa yace eh hakane namanta na kashe ta ""meya faru ? Eh dama cewa yayi wai kaje gidansa dake cen white palace Area B kad'akko masa wasu papers. Dafe kai Musayyet yayi yai shiru cen yace to . Mutumin fita yayi ya rufo k'ofa . Wai meyasa dady keson aikena gidan waccen mara kunyar Amaryar ? Gaskiya gaskiya haba dan Allah wlh banson zuwa dole kawai za amin. Nan ta shi yanufi gidan Zarah. Zarah jin tashin mota yasa tasan cewa ya fita ba kuma ze dawo yanzu ba. Palon ta dawo ta kunna kallo tana k'arewa haduwar gun kallo "" merry ce tai sallama tace sannu madam Zarah ta juyo tace yauwa "" merry tace me kk so adafa yaune? Zarah tace kawai ki dafamin shinkafa da manja da salak setumatir da albasa "' merry tai shiru dan bata ta6a yin irin girkinba duk da cewa tasan shi. Tace to madam nanta ta shi ta tafi zarah kam murna tk yau zataci abinda tafiso acikin abinci. Kallo tk cikin kwanciyar hankali nan bacci ya d'auke amma setai rub da ciki yayinda dan kwalin dk kanta ya rufe mata fuska. Da sallama ya shigo gidan sede shiru farin top ne ajikinsa se bak'in jeans hannunsa sanye yk da agogo fari se farin glass. Sallam yakeyi amma shiru nan yai tsaki yace sekace gidan arna """ da gudu merry ta zo ta durkusa tace welcome sir kai ya daga mata yace are you alone ? Tace no sir to meyasa se aita sallama kamar gidan ba kowa """" tace kai hkr ina cen cikine kasan munada nisa a tsakani . seyanzu ya tino yace hakane . Nan tai masa nunu da zarah wacce ke bacci dan kwalin rufe a fuskarta amma duk wata sura ta jikinta ta bayyana kasan cewar rigar ta matseta . Kallonta yk sosai harda cire glasa din dk face dinsa ya ta6e baki yace baruwana da wadda ke gidan amma yanada kyau kuringa kasancewa kusa kusa sbd koda wani zezo kinganeko """ merry tace to sir Merry tace me kk bukata yace no yanzu zan fita jeki kawai. Tashi tayi ta koma gun aiki. Nan ya soma taku yafara tafiya har inda zarah take ya qarw mata kallo ya ya tsine face yace koda banga face dinta ba yarinyace kuma kyakykyawa shima dady wallahi se a barshi me makon ya auro dede dashi yai tsaki yai ciki abinsa. Dakin ya bude ya jawo drower yaita dube dube sannan yaga papers ya maida kofa ya kulle ya fito. Koda ya fito bata palon bayan ta kawai yagani tana tafiya hannunta rik'e da phone d'aya hannun kuwa dankwalin kanta ne rik'e dashi yayinda gashin kanta ya zuba har baya. Tsayawa kawai yayi yana kallon gashin dk kanta yace anya yarinyar nan ba aljana bace karo 2 kena sede naga bayanta amma bana ganinta . Wata zuciyar tace masa to kai meye ruwanka da ita ma . A fili ya furta hakane fa meyai ruwana da ita. Yace to ai matar babanace dole naso nasanta . Wata zuciyar tace ba dole bane. Daga haka ya fita yabar gidan . Ai hkr banjin dad'ine 😔 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUN* Creating And Written By *UMMEE* *MUKHTAR*🎁. Dedicate to (Maryam Mamee) barka da dawo wa ina tsarabata🙈😌 Masoya wannan novel inajin dadin comments dinku Allah yak'ara zumunci.😊😘 🅿13 Zarah na shiga d'aki ta kwanta kan bed ta kira wayar Aysha Amma a kashe dan tsaki tayi tace kawai seki kama ki kashe waya """ to kode batada cajine ? Wayar ta aje tasake kwanciya tai shiru tana tinanin yanda zamanta ze k'are a gidan ""' Wayar tace tai k'ara tana d'auka setaga sunan Alhaj sa'id ne gabanta ne ya fad'i hannunta na rawa tai pckcall amma tai shiru batare datai magana ba. Yana daga kan chair me juyawa seda ya tsiyayi juice ya d'an sha sannan yai magana yace baby na wato shine d'azu harda yimin wayoko? To nima zan rama ""'murmushi yayi ita kam kamar wacce aka sassak'a tai shiru se motsi tk da baki :::;;:;""" yace yade kinyi shiru Zarah kina min rowar abubuwa da yawa daga ciki harda muryarki """ yau inason kasancewa dake domin na jima ina muradin ranar dan Allah karki k'i pls I need u ya k'arashe maganar cikin salon soyaiya . Zarah phone d'in tabi ta da kallo cikin ranta tace taf wlh bade ni zarah ba sede ka nemi wata ba ayoni dan wani dattijo yaji dad'i dani ba tai maganar cikin zuciyarta. Yace yau zami hira me yawa kinji nan da 7pm zan dawo""" yana cikin waya ne d'aya wayar tai ringing anan ne yaiwa zarah sallama batare datace masa k'ala ba. Yana kashe wayar zarah tai dariya tace lalle mutumin nan ji yanda yk wani kashe murya waishi yaro Lalle kanada aiki """' Ahaka zaka gaji ka sallameni . Musayyet koda ya fita seda ya biya wani babban office ya kaiwa Alhaj papers """" waje ya samu ya zauna Alhaj sa'id yace harka tashine? Musayyet yace eh Dady banajin dad'i ne . Subahanallahi amma ka kira doctor Safyan kuwa? Yace a a zanje hospital d'insu idan na fita "" Dady yace idan bazaka iyaba kaimasa waya yazo mana banson kana lalura amma sekaita harko kinka bazaka kulaba harse taci k'arfinka sannan dg baya kazo kana kuka wayyo Momy wayyo Momy """"gaba d'aya suka sa dariya Musayyet yace ai yanzu nadena wannan ma ina yarone. Dady yai dariya yace oh yanzu an girma ko? Musayyet murmushi yayi dady ya kalle shi yace musayyet yaron mama """ Dama inaso miyi magana amma inaga se gobe idan nazo gidan """ Musayyet yace to Dady . Wayarsa ya ciro yana danne danne yayinda Dady ya maida hankali wajen tura wasu tex ta laptop d'insa. Number Zarah ya kira tana ringing yayinda shi kuma murmushi Shinfid'e akan face d'insa . Zarah na Zaune tanacin Abinci a room dan tak'ima fitowa palour dan karsu had'u da megidan. Number de ta kuma gani aje plate d'in abincin tayi yayin da ta tsinci zuciyarta ta dason d'aga wayar wata zuciyar tana me ce mata kinada aure fa yazaki aikata hakan ? Runtse ido tayi ita kam tanason jin muryar guy nan domin kuwa tana mata dad'i. Cikin rawar hannu ta d'auka '''"Musayyet yana gani an d'aga yai murmushi ya tashi ya fita Dady na kallonsa ya girgiza kai yana smile yaci gaba da aiki. Cikin murya me sanyi yace my beauty da ftn kina lfy """" idon ta ta rufe batare da tace komai ba ya shafi kansa yana kallon korayen flowers d'in dk harabar gun yasaki numfashi yace dan Allah ina neman Alfarma agunki I know u can do it for me "' pls my one don't say no. Tin daya fara magana ta kwanta akan bed tana lumshe ido har cikin kanta voice d'insa ke mata yawo. Sbd tanajin dadin voice d'insa . Yace dan Allah kifad'amin inda kike inasonki inasonki inasonki koya ya kike ina k'aunarki tin danaji muryarki wancen karon dana kira by mistake nakasa sukuni dan Allah kitema kan am really need u in my life ya k'arash maganar yana share k'wallah domin wannan itace damarsa idan har be fito da mata a wannan time d'in ba Momy fa eza zata aura masa. Ita ma zarah k'wallah t share seda ta saita kanta sannan tai magana cikin sanyin murya "":" kai hk duk da banganka ba nima inasonka kuma ina kaunarka amma bazaka ta6a gani naba har abada kai hkr dg haka tai saurin kashe wayar gaba d'ayanta ta dira kuka . Musayyet wayar yabi da kallo kamar wani yaro face d'insa ta canja se hawaye dk zubo masa yn gogewa kansa ya kifa a karfen silvan dk wajen yana numfashi sama sama . Jin shirun yayi yawa ne yasa Dady fitowa nan ko ya ganshi se numfashi yk sama sama """ da sauri ya dafa shi yace oh my GOD jikinne ? Nan musayyet ya d'ago kai ya rungume Dady yasaki kuka """" mamakine ya kama Dady na ganin Kukan Musayyet yaron da rabonsa da kuka tin yana shekåra 7.. Hankalin Dady yatashi nan yakama shi suka koma ciki ya zaumar dashi akan sofa yana shafa kansa yace my son menene damuwarka ko jikinne ? Musayyet cikin kuka yace a a Dady bata sona ne kawai kuma narasa inda take ""' Dady ya sake kallonsa cikin rashin fahinta yace itawafa? Musayyet yace bansan taba dady amma nayi nayi tafadan inda tk tak'i . .murmushi dady yayi yace inna fahinta budurwa kayi kenan? Da sauri Musayyet ya d'aga kai Dady ko dariya yayi harda cire hula ya aje kan center yace my son karka damu idan na dawo dg tafiya zan nemo mk duk inda tk kuma zami magana da iyayenta ka kwantar da Hankalin ka kamar ta zama matarka. Dady yace mene sunanta Nan Musayyet ya danyi murmushi yace nima bansani ba tak'i gayamin. Wata dariyar Alhaj Sa ed yayi yace kafiye shiririta wace wannan tk garamin d'a haka. ? Kaga maza tashi kaje gida nima ina hanya yanzu "" nan musayyet ya mik'e cikin murna yana k'ara goge face d'insa. Alhaj yabishi da kallo yana dariyä. Zarah kam sosai hankalinta ya tashi akan wannan saurayi me dad'in murya tashi tayi tashiga kai kawo cikin room d'in tana tino kalamansa . Tabbas ya shigo rayuwarta kuma da alamu zeyi nasara akanta tinda gashi tafara sonsa wannan wane irin abune ya ilahi ta furta tana me dafe kai. Musayyet cikin farin ciki ya dawo gida su Momy na palour banda fa 'eza dan tana d'aki. Duk murnar da yake yana shigowa ya maida kayarsa Momy na ganinsa ta dauke kai "" da gudu khairat ta nufe shi tana oyoyo ina ice cream d'ina ? Idonsa akan Momy amma ko kallonsa bataiba y dauki khairat yace yanzu zamu fita muje musiyo ko. Tana hannunsa ya nufi inda Momy take ya durkusa yace momy ina yini. Juyowa tayi ta tsareshi da ido tace eh ai ka isa kaima kanajin kanka namijine ka kawo k'arfi harda zk fita batare da kazo ka gaidani ba """' ya maka kyau .ta maida kanta kan TV wanda suke cartoon . Cikin ladabi yace wlh momy ba hk bane inada aikine sosai amma kiyi hkr. Kallonsa tai tace aiki aiki koda yake dole kace aikine dakai ai wlh Musayyet kaban mamaki abunda kai ya d'aure min kai amma kanka kaiwa bawani ba ''""' idan aure kk so ai seka fad'a amma bawai kasamin 6acin rai a zuciya ba tai maganar idonta taf da hawaye yanzu nina sake Alhaj yaji maganr nan ko dan kana gani bashine ya haifekaba inda mahaifinka ne a cikin gidan ai bazaka ai kata abinda kaiba . Kuka Musayyet ya saka mata yana rik'e k'afarta yace wlh Momy fa 'eza k'arya takeyi tin dana dawo ban ta6a shiga dakin taba seranar ' a ranar ma ita takirani tace nazo nai mata addu 'ah Ajanunta sun tashi wai takasa bacci amma wlh k'arya takemin momy banyi abinda kk tinaniba. Fincike k'afarta Momy tayi tai hanyar d'akinta da sauri tn kuka briefcase d'insa ya d'auka yai hanyar d'aki yana share hawaye. Da gudu khairat ta bishi ta rik'e shi tace ya musayyet kadena kuka ta fad'a idonta ta kawo kwallah kai kawai ya d'aga mata yace taje d'aki. Yana shiga room ya fad'a kan bed yana kuka shi kam fa eza ta cuceshi. Ta had'a shi da momynsa me sonsa. Wajen 6:30 Alhaj sa ed ya shigo gidan khairat kawai ya gani a palour tanata wasa tana ganinsa ta tafi ta rungumeshi "" da fara a ya dauketa yana mata wasa yace ina momynki? Tana d'aki cewar khairat yace oya jeki kirawota . Da gudu tatafi yana cewa khairat sarkin guje guje. Tare suka fito da momy face dinta tayi ja saboda kuka dk momy farace sol. Guru ta samu ta zauna kusa dashi suka gaisa drinks aka kawo masa se snacks dake ma aiatan gidan sunga shigowarsa. Yace yade naga kamar face dinki ya sauya tace kantane ke ciwo amma tasha magani. Yace idan be denaba ki kirawo doctor ko k'aruwa muka samu""" duk 6acin ran datake ciki seda tai murmushi tace Alhak kenan mumbarwa amarya de. Dariya yayi kawai yace wa khairat ta kirawo Musayyet. Yana kwance dagashi se singlet se wando iya gwiuwa khairat tai knocking tana shigowa tace ya musayyet kazo inji dady. Hannunta yakama suka fito dede nan ya hango fa 'eza na tahowa zuwa palour suna hada ido ya doka mata harara "" wani smile tai masa batadamu da kallon stanar dayake mataba. Guri yasamu ya zauna kansa na k'asa dan bayaso dady yaga face d'insa karya gano wani abu. Fa 'eza kam dg cen gefe ta zauna inda momy bata hangota. Dady ne yai magana yace dama inasone gobe jibi zaka koma gidana da zama sbd kasan ni mutunne me yawan tafiye tafiye so banaso abar yarinyar mutane ita kadai ba wani nawa agidan"""" nan tinda momy ga fa e za nan ina gani ba damuwa. Da sauri yace to dady dan aganinsa yasamu hanyar tsira dg auran fa eza. Wani kallo momy ta watsa masa wanda yasa shi yin kasa da kansa . Ummolo ce taku😊 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written By *UMMEE* *MUKHTAR*🎁 🅿14 Musayyet K'asa yai da kansa yana shafa sumar dk kansa wacce ta kwanta luf """Momy ta kalli Alhaj tace haba yazakace ya koma ce da zama bayan kasan ko unguwa zani bana yadda kowa ya kaini se shi""" Alhaj ya gyara zama ya fuskance ta yace hkr zakiyi Momyn Khairat ai ba nace inya tafi baze dawo bane a a ze zauna ne zuwa wani time shida ze aure ma dan nagaji da ganinsa hk. Se anan Momy ta saki ranta tace yauwa dama ko inaso mi maganar dan kuwa ya isa aure gashi nan kullun nai magana yace ba yanzu ba to ko yanzu lokaci yayi ni kaina nagaji da zamansa hk. Jin hakan Mufeedah yasa ta cillawa Musayyet wani kallo wanda yana kallonta yai saurin d'auke kai yace dady zan shiga ciki . Alhaj yace shikenan gobe da yamma seka tafi seka zauna acen ciki wajen upstair nan ko? Musayyet ya kalli Momy yace Dady dana zauna a d'aya part din dk farfajiyar gidan """"" Dady yace a a gara ciki d'in zefi yakamata ace taji motsin wani nawa makusancina gidan tinda masu aiki wajensu daban suna da nisa daga Dady ya tashi yacewa Momy ze mata transfer kud'in data keso """" Sallama sukai Alhaj ya fita Musayyet yai saurin wucewa bangarensa Momy ta dakatar dashi""" bakaji ba nace """ tsayawa yai be juyowa ba ya runtse ido """" seda tazo har gunsa sannan ta kalleshi tace naga murnar barin gidan nan kk ko? To inaja mk kunne duk inda kaje ka tsare mutuncinka koda yk bama zk faraba nan niku ka rainawa wayo da har kukai abunda kukai"""""" Kasani cewa yana dawo wa zami maganar auranku tan fadin hk tabarshi a gun. Mufeedah ta kallah wacce tai kamar batasan sunayiba tai saurin ķ'asa dakai tana wasa da hannu. Sedata wuce ya bud'e ido Wanda yakad'a yai ja ya furzar da iskar dk bakinsa ya kalli fa 'eza wacce ta mik'e tsaye tn shirin barin gun yace kin kyauta abinda kikai kinji dad'i ko? Tokisani bakya dg cikin irin matan danakeso kuma kisani wlh bazan aurekiba komai nacinki dg hk yai ciki tai saurin jawo singlet d'insa yai saurin juyowa tace ai kamakara Musayyet wlh aure dole muyishi tinda Momy ta furta kasan kuma bazata karya Alqawari ba'"" gara ma kasaki ranka mene aciki. Naga ni 'yar uwarkace kuma me sonka. Fincike hannunta yayi ya zabga mata marı yn nunata da yatsa yace yakamata ki farka dg gajeren baccin da kike domin inada wacce nakeso,,,, kuma karki manta Abunda nakeso shi Dady keso babu yadda zakiyi banza shedaniya kawai tafiya yai ya barta rik'e da kunci amma ko alamar kuka babu . Kayi ta banzar ai tinda zami aure kuma sena nuna mk ni shedaniyar ce ta hak'ik'a. Dakinta ta nufa ta maida kofa ta rufe. Yana shiga room ya zauna bakin bed ya shiga duniyar tinani''""" kenan Momy ta maidashi wani dan iska har ja masa wani kunne take wai ya tsare mutuncinsa """"" . Zamansa acen zefi masa kuma baze sake yarinyar taga fuska dg gareshi ba balle ta raina shi dan yaga kamar bata da kunya""""" tashi yai ya fara had'a kayansa befi 5 set ba . Se 7:50 ya isa gidan Zarah fitowara dg wanka kenan body cream kawai ta shafa ta saka rigar bacci doguwa pink se karamin hijab . Palor ta dawo ta kunna kallo wayarta ta dauka ta shiga chart "' Adede time d'inne Musayyet yana kwance a sofa yanashan ice cream yai mt sallama a whasap. Bakuwar number tagani dan hk tai zaton ko a qawayen tane na grp dasuke gaisawa. Nan ta amsa masa batare da tasan kowaye ba. Murmushi yayi dan hk yatashi zaune """ ..yace ya kk Reply tai masa da ina lfy amma wacece ? Smile yayi yace dan yankan kaine. Itama dariya tayi ta tashi zaune tana gyara hijab tace baseka yanka mugani ba. Shima dariya yayi yace ai tini na yanka kuma har an bani kudina. Murmushi tayi ta qara cewa dan Allah wace.? Seda yai jim sannan yace mata meson kine nine wanda nk kiranki a waya . Gaban tane ya fad'i reply rai masa da cewa bacci takeji. A gogon hannunsa ya kalla yace amma dare beba ai . Zatai reply kenan taga Alhaj Sa'ed na fitowa dg bangarensa dg shi se jallabiya fara fuskarsa dauke da Murmushi """" hannunta na rawa ta aje wayar gefe d'aya tana cewa a ranta na shiga 3yauhe ya dawo bansani ba? Jikinta na rawa ta tashi zata bar gun yai saurin rik'o ta yana murmushi yace hk zami dake ko wasan 6uya? Kamar zatai kuka idonta na kallon gefe ya jawota ya zaunar da ita kan cinyarsa kanta na gefe yasa hannu ya juyo face d'inta yn leqawa yn smile yace muga idon dk jin kunyata""""""". K'afarta na rawa tace dama dama toilet zani ""'hannunta ya rike yace muje room d'ina seki abinda zaki ko. Hannunta ya kama jikinta na kyarma har sukaje bangarensa ya maida key yasa . A bakin bed ya zaunar da ita shima ya zauna se mutsu mutsu tk da k'afa zufa duk ta keto mata ''''kamshin d'akin sosai yai mata dad'i amma batashi takeba. Kallonta yayi ya tsuguna kan k'afarta yana rik'e da hannunta yasa dayan ya juyo face dinta suna kallon juna """" ganinsa tai kamar yaro gaskiya yanada kyau amma bazaga iya zama dashiba "'' tafin k'afarta ya ta6a yaji alamun gumi takeyi kallonta yai yai smile yagano tsabar tsorone aranta kawai"""kallonta yai yace ok zaki toilet ko? Da sauri ta d'aga kai dan dama so take ta tsere to ta inama ? Tinda a room dinsa suke. Tashin ta yai har bakin toilet ya rakata yai mata kiss akuncinta tai saurin kallonsa tana dafe gun gamida zaro ido. Idon ya hurawa iskar bakinsa sannan ya lakuce mata hanci yai smile yace a fito lfy princess. Ai da sauri tashiga ta maida k'ofa ta kulle ta ciki harda sa key ta zauna a bakin bahon wanka tana maida numfashi kumatinta take shafawa da duka hannunta cikin rawar jiki ta soma kuka Ahankali tace wlh bazan fitoba anan zan kwana tai maganar cikin rad'a tana k'unshe baki. Musayyet jin shiru ba reply yasa ya shiga kiran wayarta amma tana ringing ba a daukaba . Alhaj Sa'ed paloru ya fita dan kashe fitulin dk Palon ''''' wayar Zarah yagani tana ta ringing number ce amma ba suna """Hannu yasa yad'uka yana murmushi . Ko wace yanzu take kira oho yafada yana daukan wayar? [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿15 Wayar na hannusa yn tinanin d'agawa to inya d'aga yace me a matsayinsa na wanda bashi aka kiraba """ dede nan wayar ta katse yabita da kallo """" kan chair ya aje phone d'in ya nufi firij' juice ya d'akko da madara me sanyi sannan ya nufi kitchen ya d'akko plate babba,,,, oven ya bud'a nan yaga kaji a gashe dan hk ya zuba su a wani plate d'in se cup ya jera sannan ya nufi palor . Seda ya kashe fitilun sannan ya dauki phone d'in ya nufi hanyar bangarensa . Musayyet zaune ya tashi ya shafa face d'insa yace meyasa yarinyar nan bata d'auki wayana ba? Zama yayi akan sofa ya tura mata tex ta layinta kamar haka. Hy baby meyasa baki dauki wayana ba bayan kinfara samin farin ciki a wannan daren ? Ina rok'onk'i kidauki wayana pls I beg you. Alhaj Sa'ed center table ya aje plate d'in nan yaji k'arar shigowar tex yai duba zuwa ga phone d'in sannan ya kalli toilet """"" yarinyar nan har yanzu metake ne murmushi yayi dan yagano wayo kawai tai masa ba wani fitsari dazatai dan hk ya tashi har k'ofar toilet d'in yaje ya tsaya yace my princess kona zone na tayaki ? Zarah tsam ta tashi tsaye tana qaraja baya gamida yarfe hannu. Musayyet kam a wannn daren ba abinda yakeso yaji se voice din'ta dan hk be hkr ba yasake kira. Zarah k'arar waya taji gabantane ya fad'i dan tasan watakil wannan me muryar larabawan nan ne ya kira dan hk da sauri ta murza key ta fito kanta a k'asa""" nan ko sukai karo da Alhaj Sa'ed hannunta ya kama yn murmushi yace dama nasan ba abinda kikeyi ga phone d'inki nan anata kira. Da sauri ta dauka wanda a time d'in Musayyet se zarya yake a d'akinsa yn kai kawo. Jin an d'agane yasa shi ajiyar zuciya yace why did you play with my heart"""" ? Dan Allah ki fad'amin inda kike zanzo komai nisan sa pls "" now I can't sleep har se kin fad'amin ina kike """"" Alhaj sa "ed kuwa tinda Zarah ta fito ya shiga wanka dan hk besan abunda akeba . Ita kam se gumi tk takasa magana in banda kallon toilet d'in datake ""'' da sauri ta katse wayar tai hanyar fita amma se taji kofar a kulle domin yasa key """ dafe kai tayi tace ya ilahi. Musayyet jin an katse kiran yasa shi cikin damuwa yace meke damun yarinyar nan ? Inasonta k'irjinsa ya kalla dede saitin zuciyarsa yasa hannu ya dafe domin ji yake tana har bawa da sauri da sauri .. Addu'ar kwantar da zuciya ya shigayi wato La I laha illa huwal azimul halim ' la ilaha illahuwa rabbul arshil azeem'la ilaha illahuwa rabbus samawati wa rabbul ardhi wa rabbul arshil kareem. So 3 yayi sannan yaji yayi normal kwanciya yayi amma idonsa babu alamu vacci ko d'aya. Zarah jin k'ofa a kullë yasata dawo ta zauna a time d'in ya fito dg wanka dg shi se tawol dauke kanta tayi gefe seda ya gama gyara kansa sannan yazo ya zauna kusa da ita ya zuba mata madara a cup . Cewa tai ta qoshi da kansa ya taso ya fara bata tana dan dauke kai gefe """" k'aramin hijab d'in ya cire mata gashinta ya zuba har baya gabanta ne yafad'i sosai """" Murmushi yayi ya shafi face dinta domin ta masa kyau ai nun. Zarah wani dan ihu tasanya ta rik'e mara tana runtse ido . Da sauri ya kamata yn tambayarta mk damunta ? Qara rufe ido tayi cikin voice k'asa k'asa tace nima bansani ba inaga lokacin period ne yayi. Murmushi yayi ya gano plan ne amma ze bita ahaka """ Cewa yai sorry bari na kira doctor ko?ya fad'a yn daukan waya '""'" a a barshi zata dena zuwa cikim dare tai maganar tn kallon yanayinsa ta gefen ido. Yace ok sannu amma kidanci wani abu kafin ki kwanta . A a na koshi. Ba yanda beba amma taqi cin komai . Kamota yai ya kwantar da ita dg gefensa ya rufeta da lallausan bargo shima ya kwanta dg cen bangaren yana mata sannu. Bacci 6arawo tini ya d'auke zarah shiko idonsa viyu se dayaga tai bacci sannan ya matso jikinta ya rungumeta yn jin wani farin ciki ransa yayinda yk shafa gashin kanta me laushi da k'amshi a haka bacci ya dauke shi. Musayyet haka kawai ya tsinci kansa da kasa bacci se tinane tinane yk . Da wuri ya farka Alhaj Sa'ed yai sallah be koma bacci ba yana kallon Zarah nata bacci abinta """" bargon ya bud'e seyaga babu alamun wani period ajikinta """"" 'yaŕ dariya yayi aransa yace Zarah kenan zanbiki aduk yanda kikaso banason danuwarki zan danne tawa damuwar koda zata cutar dani. Se wajen 7; 30 ya shirya tsaf jirginsu a round 8 zetashi gashi bayason tashinta dan yau wani irin bacci takeyi na musamman beson tashinta """"" paper ya d'auka yai rubutu ya aje dg gefe da uban kud'u masu yawan gaske kiss yai mata a goshi sannan ya fita. Number Musayyet ya kira yace shiya tafi dan hk yamma nayi ya shirya ya tafi gidan """ yace to dady Allah ya kaiku lfy "' Ameen yace sannan escorts d'insa da driver sukaja suka tafi """" ...... 8:11am Zarah ta farka setaga wayan ba kowa d'akin tabi da kallo gwanin ban sha'awa komai tsaf tsaf. Nan idonta yakai kan paper ta taso ta d'auka ta fara karantawa. Dear my princess na tafi bada sanin kiba ki hkr ina saurine kuma banaso ki tashi dg baccin da kike tinda ba sallah zakiyi ba """ nayi tafiyane America zuwa sati 2 zan dawo Amma a kwai yarona zezo ze zauna a gidan sbd kyaji dad'i """""" duk abinda kikeso ki tambayeshi zami waya idan na sauka I love you. Tana gama karantawa tai d'an tsaki tace ina ruwana da tafiyarka ai ni gaba ta kaini . Batun d'anka kuma me yai ruwana dashi Allah yasa d'an k'aramine mu dinga wasa tare gida mutun shi d'aya kamar maye. K'udin ta kalla me yawa ta zare ido tace taf wannan 6oyewa zanyi A kwai abinda zan dasu. Wayyo ta fad'a se kuma ta kwasa da gudu tai bangarenta . Tana zuwa toilet ta shige tana fad'in oh abinda ban ta6ayiba Sallah a makare tin jiya da daddare nai wankan tsarki amma sbd k'aryar danai yau ban tashi da wuriba bare nai sallah. Seda tai brush tai Alwala tn fitowa sallab tayi tai addu 'o I . Wanka ta koma tayi sannan ta gyara kanta ta dawo palor breakfast . Merry ta jera komai harta tafi bangaren Alhaj Merry tayi ta shiga gyara d'akin zuwa toilet. Seda ta gama komai sanna ta kawo wa Zarah wayarta . Tana kwance tn kallo ta bud'e wahasap nan ta shiga chart d'insu na jiya da Musayyet nan ta kama murmushi ita kad'ai. Tarasa meyasa batason dena jin voice d'insa. Allah ya nuna mata shi a.zahiri ita kam koda bata ganshi ba zuciyarta na muradinsa . 6 na yamma Musayyet yaje room d'in Momy yasameta zaune yace Momy zan tafi """"" kallonsa tai batai magana ba kai kawai ta d'aga masa ta tashi ta qara shigewa wani d'akin. Da ido ya bita kawai ya tashi jiki ba k'wari daga shi se laptop d'insa wata farar bag wanda mahinman kayansane ciki 'dan kayan daya ware set biyar suma be taho da suba se set d'aya ya d'auka sbd wasu ze siya inya fita. Mota ya d'auka ya fita dede nan suka had'u da fa'eza na shigowa da mota ta dawo dg shopping wani kallo ya watsa mata yaja mota ya fice . Da ido ta bishi kawai tasan yabar gidan da kwana kenan amma zata bishine. I love you my readers😊 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN *BABBAN* *MUTUM* Crearing And Written By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿16 Musayyet ne tafe cikin mota wacce ya ware music ga sanyin AC na rasta shi had'i da k'amshin turaren dk jikinsa wanda ya haddasa dadda d'an k'amshi me kwantar da zcy a cikin motar."""""" Wani mall ya biya yai shopping wanda aka sari kananun kayane da shoes "". Yana fitowa wani restaurant ya biya yaci abinci kad'an sannan ya nufi hanyar white palace. Ana kiran sallar magriba ya iso gidan madu gadi da sauri suka bud'e masa gate wasu suka bi bayansa suna masa sannu da zuwa. Seda yaje inda aka tanada dan aje motoci yai parking sannan ya fito cikin shak'ar sassanyar iskar dk kadawa agidan"""" nan ya rufe murfin motar ya dauki kayansa ya nufi cikin gidan""" Knocking yayi so d'aya merry nada gacen wajen dining tajiyo dan hk da sauri tazo ta Bud'e . Tana Bud'e wa tace welcome sir """" Kayan hannun zata amsa cikin d'aurewar face yace no barshi jeki aikinki dg haka yai cen wajen corridor wanda dg shine idan yai cona ze hau upstair . Da ido ta bishi tana kallon yanda yk tafiya cikin k'asaita da kuma jan hankalin duk wata 'ya mace. Girgiza kai tayi tace inama yazama mijina dana more wlh"""" tana fad'a taci gaba da jera flaks da plate d'in data jera tana bin hanyar da yai da kallo. Yn shiga shiga bangarensa komai a gyara babban wajene sosai se d'akuna masu yawan gaske wanda zasukai ta kwas a kwai toilet masu kyau kusan kowane room""" Se bedshit wanda kowane gado adonsa dabanne . Se kayan kallo dk wani palor . Seda ya qarewa komai kallo sannan ya aje kyansa ya jera a sif se wasu takardu dayasa a wadrop. Toilet ya shiga yai wanka gami da alwala yasaka jallabiya """" wani turare ya dakko me d'an banzan k'amshi gamida tsada ya fesa sannan ya sakko dan zuwa masallaci. Koda ya sakko ba kowa a palon se kayan kallo dasuke yi tin d'azu """" tsayawa yayi Yana kallon palour komai tsaf dashi ga k'amshi se tashi yk . Fita yayi zuwa masallacin dk gidan. Zarah na idar da sallah bayan tayi Addu'a wayarta ta d'auko ta shiga kiran Aysha "" cikin sa 'a kuwa ta sameta """ Amarya kinsha k'amshi ai k'yaleki nai agama amarcin sena kira ta fad'a cikin wasa""" Uhmm Zara tace dan Allah kede ki shiru ni bawani amarci dana keyi ai da ace yaro na aura dako kiranki bazanyi a kwanakin nan ba"" gaba d'aya suka sa dariya Aysha tace kuma de """""""yanzu duk abin nan naki nan da 9month zamu dawo suna,,,,,,, Zarah cikin sauri tace uban suna zaku dawo 'yar rainin wayo kawai """' Aysha aje cup d'in ta tayi wanda takeshan kankana da madara harda banana duk a had'e ta dafe ciki tana dariya . Tace to bani na kar zoman ba"" nan Aysha tace wa Zarah sunyi waya dasu ammi kuwa ? Zarah eh kawai tace mata sun dad'e suna hira har lokacin isha yayi sanan sukai sallama. Kwance yake kan bed hannunsa rike da phone yana kiran wayar Zarah""" cikin sa'a yasameta a time d'in itama tana kwanta tana ganin number shi ta dafe k'irji tana rufe ido . Ita kam yazatayi tabbas tana sonsa kodabata ganshiba muryarasa kadai ta isa ta fassara koya yk . Amma tanada aure taya zata dinga jin muryar wanda be halatta agareta ba ? Duk da ba ta dauki wannan Auran da *mahimmanciba* . K'in d'agawa tayi dg k'arshe ta nufi room d'in dan anan takeso tayi sallah. Dafe kai yayi ganin bata d'aukaba yai cilli da wayar cikin muryar kuka yace yarinyar nan sotake ta wahalar dani """" . Sakkowa ya qarayi y nufi masallaci ''"" ZARAH palor ta dawo wanda tin data fito wani k'amshin turaren da Musayyet yasa d'azun ya doki hancinta """" sanye take da rigar bacci iya gwiwä se d'an k'aramin hijab tayi kyau kamar india """" kallo ta kunna lokaci lokaci tana jin dadin turaren daya mamaye palon """ pillow d'in dk kujeran ta d'auka ta rungume tana lumshe ido""""""" mbc Action ta ķamo wanda a time d'in ne suka saka wani film wai shi wrong town wanda horrow film ne. Gani tai ana datsa cinyoyin mutane anaci ai da sauri ta aje pillow dk hannunta ta zaro ido tana kallo"" Gani tai an farke cikin mutun anacin kayan cikinsa """ a time d'inne Musayyet ya shigo tin dg nesa ya hango abunda ake ajikin TVn dan hk ya hard'e hannuwansa biyu a k'irji yana kallo wanda bega face d'in taba kasancewar ta juya bayanta """. Itama bata ganshi ba hankalinta nakan Tv tako tsure sosai """"ta cure waje d'aya tana kyarma sotake ta tashi amma ta kasa. Ta baya yn kallonta yanda tk kyarma wani smile yay still yn tsaye yn kallon bayanta. Wani horror ne aka nuno face dinsa sosai kamar zata fito cikin palorn nan ko Zarah tasa wani uban ihu da sauri tai hanyar room d'inta nan taga mutun a tsaye ko motsi bayayi fari fat dashi yana smile """"" wani ihun tasa tana rufe face da hijab d'in dk jikinta tana kyarma ta tsuguna cikin muryar kuka tana cewa kai hkr dan Allah karka cinyeni na shiga 3 """ fuskarta a rufe shiko tsaye yk yana dariya seda yai me isarsa sannan cikin sand'a yai upstair batare da tasan tafiyarsa ba ya haye upstair yana dariya. Jin shirune yasa ta bud'e face cikin tsoro sede ba wanda ta gani """""" staye ta mik'e tana waige waige da gudu ta kwasa room d'inta har tana cire dan k'aramin hijabinta . Tana zuwa tai cikin qarshen d'akin ta haye kan bed ta lilli6a tn Addu 'a . Musayyet na shiga room ya kwanta kan bed yana dariya yace wannan yarinyar a kwai 'yar cartoon aiko naita tsorataki kenan bade bakida kunya ba ya qarashe maganar yn dariya. Zarah ko abincin dare bataci ba hk ta kwanta Musayyet naga ya tashi yn dariya a hankali ya sakko qasa cikin sand'a har gun dinig plate ya d'auka ya zuba abinci kad'an yaci ya zuba juice a cup yasha rabi cikin taku kamar na 6arawo ya koma sama yn dariya. Asubar fari Ya nufi masallaci koda ya dawo bangaren zarah ya kalla yn dariya kad'an kad'an """"". Itama ta tashi tai sallah tana ta Addu'a r neman tsari da Aljanu🤣 . A round 8am Musayyet ya fito cikin shirin tafiya office dan yanzu ya koyi zuwa gun aiki da wuri . Dining ya kalla yaga kayan breakfast """zama yai yaci kad'an sannan ya barbaza potatoes da wainar k'wai akan table ya fita cikin sauri dan bayaso matar gidan ta fito ta gane plan d'insa ''''' haka ya fita yn murmushi. 9 zarah ta fito cikin doguwar riga ta atamfa dinkin ya d'ameta tana fitowa taqarajin irin k'amshin dataji jiya da daddare . A hankali ta lumshe ido ta soma taku har gun dining mezata gani gani tai anci a binci ga shi an barbaza wasu ' a iya saninta daren jiya bataci komaiba ta kwanta bare har gun ya 6aci ita hasalima kotaci abinci bata 6ata waje. Tinowa tai da film d'in jiya na horrow aiko hannu tasa aka ta zuba ihu tace wlh bazan zauna a gidan nan ba jiya wato dabasu cinyeni ba shine sukaci abincina "'ai da gudu ta koma d'aki har tana yarda siririn mayafinta. Ai hkr dan Allah kunsan haryanzu da sauran fever ajikina👏🏻😁 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: . 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written By _*UMMEE*_ _*MUKTAR🎁*_ INAYIWA KOWA BARKA DA SALLAH UBANGIJI ALLAH YA MAIMAITA MANA 👏🏻 Aci Nama kad'an kad'an kada kuyi cin irin Ummy ontop🤭🤣. Dedicated to Baby Suhyla ALLAH yaray manake musha biki😁 🅿17 Zarah na shiga d'aki ta banke k'ofa harda sa key """ D'aya d'akin ta k'ara shiga namma tasa key ta zauna cen k'arshen bed tana damk'e hannu gamida lek'e lek'e. Wannan ne karo na farko da Zarah ta nemi layin Alhaj Sa"ed sede tana kira taji wayar a kashe . Kuka tasa tana magana k'asa k'asa dama nasan dole gidan nan yai Aljanu wlh bazan sake fita ba """"""""'" A tsorace tk sosai k'irjinta n bugawa da k'arfi """" Wayar ta ce tai ringing aiko a firgice ta tashi tana shirin gudu domin kiran wayar ya shammaceta """" ..daga baya ta dawo gamida lek'a phone d'in """ se taga me wannan Number ne de wanda bata san shiba yanzu ma shiyake kira , Ajiyar zuciya tayi tace bazan d"auka ba Inasonsa koda bangashi ba amma Abinda nai bedace ba najin muryar wanda ba mijina ba duk da banason wanda nk aure amma hakan yazama cin amana""" kallon phone d'in tak'arayi yayinda zciyarta da shed'an ke k'ara k'awata mata muryar Musayyet gamida son jin voice d'insa . Hannu tasa ta d'auki phone d'in gamida kashewa. Zaune yake a office yayinda dg waje mutane masu neman aiki da wanda sukazo gunsa dan k'ulla business keta jiransa . Shikam yama manta da cewa a kwai wasu mutane a waje sonjin muryar funny gal d'insa ne kad'ain a ransa. Waya aka yomasa kn cewa mutane sun taru tin d'azu suna son ganinsa. Nan yai tsaki seda yai 2minutes sannan yai magana yace mutun 5 zegani sauran sa dawo gobe . Yes sir cewar d'aya dg cikin ma 'aikatan. Merry da sauran ma 'aikatan gidan sun gyara komai sun kuma k'amsasa ko ina daga kan room freshner har turaran wuta amma har yanzu Zarah bata shigoba dan suna son shiga room d'in su gyara su kuma sauya bedshit. D'aya wacce ake kira da oduwala merry tace taje taga madan ko lfy. Oduwala a hankali tai knocking wanda zarah tai firgigit dg dan guntun baccin daya d'auketa . Cikin muryar tsoro tace waye ? Bataji amsaba kasancewar gun da dan nisa """"Ahankali ta taso zuwa daya room d'in tace waye ""' cikin muryar gwaranci aduwala tace nice madammu """' Ajiyar zuciya Zarah tayi cikin ranta tace keda Aljanar ai ba van baci ,duk gida anbi ancikashi da arna "staki tayi sannan ta bud'e k'ofar ""'' wani suman tsaye tayi ganin oduwala domin irin black gal din nance gata taci doya ta k'oshi. Tace lfy ? Dama munji sirune siyaca mukaci bare muzo a duba ki tafad'a cikin murya irinta masu koyon hausa. Zarah tace am fine you can go ta tsareta. Da ido dan itama kallon Aljana take mata🤣""" Oduwala zatai magana tace gyaran room sukeson yi amma Zarah ta d'aga mata gira alamun tatafi kawai. Banke k'ofa tayi ta koma ciki abinta tn cewa yanzu wannan meye amfanin ajesu agida kosu basa kawo aljanu ba mutanenda basa sallah basa addu a basa saka kayan arqik'i ji d'an siket d'inta tsaki tayi sannan ta shiga bathroom. A round 3pm Musayyet ya dawo gida zuciyarsa nasan taje ya gaida Momy amma yana tsoro """' Zarah na d'akinta taji alamun mota dan hk da sauri ta lek'o ta window dk wajen aje motar na kallo window d'inta. Wani matashi ta gani tsaye sanye yake cikin suit black wanda suka amshi jikinsa da alamu waya yk yayinda d'aya hannun nasa ke cikin Aljihun wandonsa ya juya baya """'' bata iya jiyo muryarsa amma tana iya ganin bayansa. Seda ya gama yana shirin juyo baya tai saurin sakin labulen window wanda yasha ado mekyan gani. Laptop kad'ai ya d"auka ya nufi k'ofar dazata sada shi da babban palon. Yana shigowa yaga komai tsaf ba kowa kuma an kwashe komai na dining an jera wasu flask d'in. Da murmushi ya nufi dining d'in flask ya bud'e seyaga jollop rice ce wacce tasha bushashshen kifi se farfesun kan rago zama yayi ya zuba kad'an yaci sannan ya nufi bangarensa ""' daf da ze wuce bangaren Zarah seya tsaya yana kallon wajen da ido . Upstair ya hau yaje yai wanka yasaka red shirt da bak'in wando iya gwiwa ya kaunna kallo. Zarah kam yunwa ta isheta firij ta bud'e setaga cake saura guda 5 da sauri ta d'auka ta hada da juice ta kamaci. Ammi ce zaune gaban wani bak'in inyamurin boka wanda haka yake kamar tsinke se k'aton kai ganye ne kad'ain ajikinsa zaune yk cikin wata bukkar zana """" Ammi tace sonake yaci gaba da sonta kamar hauka duk da dama yana sonta sosamune duk inda zashi tana tare dashi. Dariya Boka Emeka yayi yace zanbaki Abinda zècigaba da sonta kuma koda yaushe ze kasance yana sha'awarta ta harkar Aura tayya ze kasa sarrafa kansa aduk sanda yake gunta ""haka kuma koya fita zeta zauna a k'wak'walwarsanė kamar yadda rubutu ke zama akan k'aramin yaro me basirah koma fiye da haka. Amma SHARAD'IN anan shine kartai amfani dashi inzata fita idan baso kike 'yarki ta dawo gida da gudu ba dan mazane zasu ta binta kamar hauka """" ina had'a wannan abunne gamata masu kud'i ko manyan karuwai""" idan hartai amfani dashi to mijintane kadai zezauce akanta .... Seya mik'awa ammi wata kwalba wanda wani tirarene a ciki bak'i dashi kuma dan kad'an bame yawa bane. Hannu na rawa ta amsa tasa a jaka ta d'ebo damin kud'i masu yawa ta bashi amma yace ta aje cikin wata k'warya """" Daf da zata tashi ya k'ara maimaita mata dacewa ita wacce za a kaiwa ta tabbata mijinta kad'ai zatai amfani dashi kuma ajiki kawai zata shafa kar a sake wani namijin yaji wannan k'amshin. Da sauri ammi tace to to godiya nk bokan bokaye bama wanda zeji ita kadaice agidanta ngd se gani na viyu dg haka ta juya da vaya tabar bukkar zanar. Se 5pm Ammi ta dawo gida cike da farin ciki . Number zarah ta kirah cikin sa a ta sameta kuwa hello Ammi inayini""" ummm kyace ina yini yanzu kin kyauta zarah kô kirammu awaya bazaki ba ? Kode haryanzu kina ganin bak'immu nida ubanki dan mun aura mk wanda yadace dake? Zami abinda ze cucekine to gobe ina hanyar zuwa gidan naki tunda bazaki dinga kirammuba . Da sauri zarah ta bud'e ido cikin ranta tace zuwa kuma? Har yaushe akai auran nawa da za a ce ummata tazo? Wannan ai zub da k'imane damma megidan baya nan. Eyee naji kinyi shiru ko bkyason zuwan nawa ? Duk yaran duniya suna murna da.ziyarar mahaifansu amma banda ke """" alamu sun nuna ba wani abin kirki kikewa mijin nakiba to zanzo ne ai idona zefanemin dg hk Ammi ta kashe wayar. Zarah kuka tasa haka kawai taji gabanta na fad'uwa hannu tasa ta dafe k'irjinta ta kifa kanta ajikin pillow tana rera kuka. Wajen shabiyun dare Alhaj Sa'ed ya kira wayar zarah dan yakasa jure jin voice d'in ta. Cikin mayen bacci ta d'auka tanajin muryar Alhaj Sa'ed tasa kuka """" kwance yk bisa fiyeyen wani bed wanda yake acikin wani hotel na birnin New York wanda se manyan masu kud'i ne ke kamashi. Da sauri ta yashi zaune yana tambayarta lfy """' baki ta turo kamar irin na yaran nan tace ni gidan nan a kwai Aljanu tsoro nk ni. Murmushi yayi yace zarah kenan karki tsorata kanki babu komai naga har d'ana na turo gidan dankiji dadin zama. Cikin kuka zarah tace wlh babu wanda yazo ni banga kowaba a gidan "'".. yace calm down baby zan sanar dashi yazo ya gaidaki wani irin yarone shi miskili zaku iya rayuwa ahaka batare da kinsan yana gidan ba so pls karki damu yanzu ki kwanta ko na tasheki I love you"""" to kawai tace """ yace baza acemin I love you d'in ba? Ya fada cikin wasa batace komai ba murmushi yayi yace ta kwanta da safe zasuyi waya. Phone d'in Musayyet ya kira amma a kashe oh yaron nan ya najin kashe phone ai ta nemansa kaji waya shiru. 7am Ammi ta d'auki hanyar Abuja acikin sabuwar motar da suka siya acikin sadakin Zarah . Musayyet 8a ya fice gidan bayan ya fesa turaransa me k'amshin tsiya wanda yake game waje da k'amshi me kwantar da zuciya. Yauma kamar kullun seda ta lek'o sannan fito da kanta dg room bataha kowaba se k'amshin turaren datakeji a 'yan kwanakin nan wanda ta rasa wanda yk fesa shi """"" tsaye take a bakin room idonta a rufe tana shak'ar k'amshin turaren tana jin dadinsa harcikin ranta. I love you All [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written By _*UMMEE*_ _*MUKHTAR*_🎁 🅿18 Se rana Ammi ta isa garin Abuja wanda taiwa Zarah waya tace azo atafi dasu suna dede hanyar tasha """"" wannn karo na farko da Zarah ta fito harabar gidan wanda tai tafiya me tsawo sannan ta isa gun ms tsaron gidan""""" . Number Ammi ta bawa d'aya dg cikinsu tace idan yaje tasha yakira number zasu taho tare""""" cikin girmamawa ya amsa ya shiga mota cikin azama . Zarah ciki ta koma tai wanka kafin su iso. Yana zuwa tasha ya kira number cikin sa'a tai masa nuni da inda sk yazo suka taho. Rabin awa a tsakani sk iso wanda tin dg kan titin gidan Ammi keta zuba murmuri tana dg bayan mota dama abinda takeso kenan 'yarta ta kasance cikin daula wanda gasu harsuma sun samu. Babban gate din gidan aka bud'e sukau ciki sk samu guri sukai parking. Da gudu Zarah ta fito jin shigowar mota har inda Ammi tk ta rungumeta ta soma kuka. Hannunta Ammi taja sukai ciki . A wani palor suka zauna Ammi se kalle kalle tk dan kota kan Zarah bata biba """" d'aga kai kawai tk tana fara'a lalle zarah kin kasance me sa'a irin wannan gd hk""" keni kukan me kk ne kona jin dadin zuwa nane? Zarah ta goge face tace Allah Ammi gidan nan yamin girma gashi kuma a kwai aljanu,,,,,,, da sauri Ammi ta gwa6e mt bakin tana cewa uban aljanune a gidan ashe dama bkd hankali? Eh tinda ba sonsa kk ba ai komai ma kyace """"" saurareni da kyau ba aljanu ba idan fadar aljanunce a gidan nan wlh sekin zauna yarinyar wofi dg zuwana zaki sani tada jijiyoyin wuya"""" ai na d'auka kin risina a she har ynx a k'one kk. Zarah de kanta na qasa jitake kamar ta rusa ihu . Merry ce ta shigo ita da oduwala hannunsu rk da babban plate wanda shak'e yk da kayan motsa baki """ wàsu kayan sk aje kan dining nau I kan farfesu da soye soye""" Nan sk gaida Ammi ta kallesu a raine tace ina ftn a kayan da kk kawo min babu rice dan banacinta soye soye kawai zk kawo da drinks"""" merry ta durkusa tace no madam babu rice farfesune .. Zarah kallon Ammi tk cikin mamaki aranta tace oh . .tinowa tai da wata rana suna hira Ammi take cemata ai duk randa kk aure naje gidanki a binci sena za6a. A jiyar zuciya zarah tayi gamida jan k'aramin gyalenta tacewa merry ok shikenan jeki. Da sauri Ammi tace keme k'aramin siket tsaya a kwai driver na yn waje kije kikai masa abinci da abinsha. Merry ta kalli Ammi tace to madam. Ammi da kanta ta tashi tj gun dining ta fara cin duk wn abu da aka aje """ Zarah jiki ba k'wari ta bita ta zauna tana kallon ynd Ammi tk yagar naman kaji tace Allah Ammi da gaske nk tsoro nkj sosai harfa abinci akeci a ragemin . Wata dariya Ammi tayi tace oh ni 'yan nan yaunaga kini bibi na yaran zamani dasu ka rage mk base kiciba wlh zarah k'arya kk zamane ba kyaso kiyi """"wai ni ina mijin nk ta tambaya tana shan drink""""" Zarah tace yy tafiya ne, Ammi tace to Allah yadawo dashi lfy. Seda sukai sallah sannan Ammi ta bawa Zarah kwalbar turaren tace gashi ki amfani da wannan turarene amma se kina gida lokacin mjinki na nan kinsan maza da son k'amshi '""""" zarah ta k'ar6i kwalbar jitai gabanta yai mummunar fad'uwa hannunta har rawa yk tace amma Ammi wannan ai kad'anne kuma inada turaruka gasukan cikin akwati. Murmushi Ammi tayi tace kede ki amfani dashi kamar ynd nace kuma seya gida zakiyi karki shafa inzaki fita''''' maza suna son k'amshi Zarah bud'e kiji k'amshinsa fa. A hankali Zarah ta cire murfin bottle din ta shak'a nan tk taji wani dan banzan k'amshi ta rufe ido '- Ammi na kallon ta tn Murmushi tasan Zarah dason k'amshi kodan hk tayi amfani dashi. Umm kinji ba to ki aje daban cikin dakin ki """" tashi muje naga sauran gun. Nan sk mike su shiga nan su fita nan Ammi se murna ake tace to dan Allah kana wannan waje meze dameka """" tafiya zanyi Zarah se gani na biyu '''Zarah jitai kamar tabita harda k'wallah """". Kudi masu yawa ta baiwa Ammi ta amsa tana murna tace kingani ba zakiban lbr ne kudi ai se kin gaji dasu -yan nan. Nan ta shiga lalla6a zarah akan tai hkr ta zauna da mijinta lfy tai masa abinda yakeso . Har wajen gate ta biyosu tana d'aga mata hannu sannan tayo ciki. Zarah ciki ta dawo tanajin kewar garinsu dama aysha . Aysha ce ta kira wayar zarah alokacin 5na yamma zarah na sanye cikin Pakistan ruwan ash me haske se duwatsun su farafe kwance tk a d'aya palon danta dena zama a wancen wanda taga film d'in horrow""""" Apple ne a hannunta tanaci . Sun jima suna hira gamida tsokanar juna zarah tacewa aysha yaushe zata zo? Aysha tace sekin haihu """ dariya Zarah tayi tace ashe bazaki ta6a zuwaba kenan ' dariya sukai duk kanninsu nan aysha take gayawa Zarah yanzu Atamfofi da leshi suke sedawa har gida sanadiyara kudin data basu gashi ko suna samun Alkhairi dan ummanta lagos tk zuwa siyo leshi """"" sosai Zarah taji dadi tace Allah ya k'ara kawo kasuwa . seda suka jima sn waya sannan sukai sallama. AYSHA na kashewa kiran Naseer ya shigo wayarta k'irji ta dafe tn cije lips tace ya zanyi. Tana kallon kiran har ya katse bata d'auka ba se a na 2 sannan ta d'aga ta kuma kasa magana. Zauna yk a office AC na kad'ashi ya shafi kansa gamida mikewa tsaye yace my life ya kk ina ftn kina cikin farin ck gamida k'oshin lfy""""" shiru tayi wana hakan yasan cewa tana jinsa """ smile yayi yace dama inason zuwa gidan kune dan Allah kiban full address am really want see u and i need to talk to u please. Shiru tayi yayinda umma ta kwala mata kira tai saurin amsawa da na'am gani nan umma. Dariya yayi yace oh kinga yanzu naji voice d'inki a sadaka amma fa kinada murya me dadi '" nan ya kwaikwayeta yace na'am cikin muryar mata """ aiko tasa dariya harda rufr gudun kada umma taji ta kashe wayar gaba d'aya ta tafi gun umma. Jiyai an kashe ya kalli phone d'in yai dariya yace yarinya zako ki ganni a gidanku ne . Musayyet na tashi dg gun aiki gidan momy ya biya tana room d'in ta yanata knocking tana jinsa amma bata bud'e ba '' duk da taji dadin zuwansa amma sam taki'i budewa A time d'in tini khairaf tayi bacci sbd bata da lfy. Hk ya gaji da knocking ya koma palor ya zauna . Muffedah ce ta fito dg room dinta tana ganinsa ta taho da sauri shiko ya had'e girar sama data k'asa alamar ba wasa. Tana zuwa ta nemi wajen zama tace yanzu kazo yaya? Ko kallonta beba hankalinsa nakan TV wanda suke haska cartoon wanda khairat ce ta kunna tk kallo kafin su tafi daki. Tana lura dashi na hakin ko inkula da yai mata dan hk ta taso har gunsa ta tsuguna harda rik'e k'afarsa wanda gashin k'afarsa ya kwanta kamar na Arab. Kallon sa tai tace dan Allah kai hkr abinda nai mk nima bada son rainaba kak'i fahinta tane bayan ni mesonkace jininka kuma 'yar uwarka. Haba ya Musayyet ka tausayamin mana kodan dangan takar dk tsakaninmu. Da mamaki ya kalleta yace dangantaka? Kinsan da hk amma kika min sharri? Banyi zaton zakimin hk ba da nasan abin da kk shirya wlh bazanzo dakin kiba tsaka nina dk se Allah ya isa """" kuma kisa ido ki gani aurene bazan aurekiba . Dg haka ya fice yana kallon room din momy . Tsaye ta mike tana kaikawo a palon zamugani tsakanina dakai waye ze nasara. Alhaj sa'ed ya kira zarah suka gaisa dg hk tai shiru yace kinci abincine ? Tace a a ita yanzu tafi tsoron gidan idan dare yayi."""" Yace karki damu zan turo my son ku gaisa dg nan zan fada masa ya zauna kici abinci yn zaune gudun kada kiji tsoroko""""a a kabarshi banajin yunwa """ murmushi yayi yace kijarah zezo inyaso kuna zaune a palor kuna kallo nasan zaki iyaci banson zamanki da yunwa fa"""" to kawai tace yace I love you sukai sallama. Wanka ta kumayi dan dama hk take kamar a gwagwa tsayawa tai a gaban mirror tarasa wane kalae turare zata fesa . Turaren Ammj idonta ya kai kai dan hk ta dauka ta bud'e shi ta koma kan bed tana shak'ar k'amshinsa. A round 8 ya isa gida a gajiye babj kowa a palukan dan hk ya hau upstair yai wanka sallah yayi sannan yasa k'aramar T shirt se 3quater yasakko dancin abinci. Kad'an yaci yana shirin tashi Dady ya kira wayarsa """"' bayqn sun gaisa yace dady yaushe zk dawone ? Dariya yayi Kad'an yace zan dawone amma kamin lefi my son bakaje ka gaida karamar momynkaba gashi se tsoro takeji"""" murmsuhi Musayyet yayi yayi yace zani ne dady aiki ne tamin yawa """ dady yace to agogo yanz nakeso kaje ku gaisa kace ta fito kuma taci abinci dan tsoro baya barinta taci wani abin kirki . Musayyet sosai yaji tausayinta seyaji be kyautaba yace to dady bari naje """ dady yace gud boy seda safe to karka manta gobe zami bak'i dg cairo a round 9 ne meeting d'in so u have to be careful nasan shiritarka. Kansa ya shafa yai dariya yace to dady insha Allah I will not forget. Sallama saukai.daga hk Musayyet ya nufi hanyar room d'in Zarah. Turaren na hannunta tana juyashi wanda sanye tk cikin kayan bacci pink doguwar riga ce'""" knocking taji gabantane ya fad'i dan sosai taji tsoro wanda hakanne yasa bottle d'in turaren zubewa a jikinta da kuma k'aramin hijabinta . Ummulo ce taku har kullun [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN _*BABBAN* *MUTUM* Creating And Written By _UMMEE MUKHTAR_🎁 SADUKARWA GA *Sadnaf* Ngd Ngd Allah yabar zumunci da zaman tare😌🤝🏻. 🅿19 Musayyet tsaye yake bakin door yn jiran matar gidan ta bud'e k'ofa amma shiru """ hakan ys yak'ara knocking, Zarah cikin sauri ta aje bottle d'in turaren data zube mt ajiki gefen bed ta tashi cikin azama ta nufi k'ofar """ Tana zuwa cikin sanyin murya tacd waye? Musayyet ransa ya 6aci harda guntun tsaki kamar baze maganaba se kuma ya gyara tsatuwarsa cikin jin haushi yace nine """"dan y tsani yai knocking ace masa waye""' Zarah k'in bud'ewa tayi sbd tsoro ta tsaya tn tinani ""' cikin hasala Musayyet jin bata bud'e ba yace malama zk bud'e konai tafiyata dama turoni akai kici abinci agaba sbd kina tsoro amma yanazo zaki tsaya kina jamin class kamar wani saurayinki. Mamaki ya kama zarah ta rufe mouth dinta dan yabata dariya "wai saurayi ta furta hakan cikin ranta. A hankali ta bud'e yayin da shi kuma ya juya baya alamun jin haushi""' Yana yin tsayuwarsa kad'ai ta isa yasa a iya gano tsarin da Allah yai masa na kyau da kwarjini domin a tsaye yk daka ganshi kaga cikakken namijı. Cikin sanyin murya tace masa sannu kayi hkr dama,,,,,,,, nan ya juyo batare.data k'arasa maganarta ba aiko gaba d'ayansu se da gabansu ya fad'i """"" kallo yk mata na rashin sanin abinda ya ziyarci zuciyarsa""' yayinda ita kuma ta kafe shi da ido bata ko kiftawa,,, tsabar kyansane ke fisgar kwakwal warta da kuma tsarin halittarsa "' exactly irin mijin data kesone """". Kallonta kawai yk yarasa abunda zece dama wannan itace matar Abba na? Yafada cikin ransa yana k'are mata kallo da k'aramar sleeping dress d'in dk jikinta. Am dama Minyi waya da Abba ne shine yace ki fito kici abinci, ya fad'a voice d'insa na sark'ewa. Kai kawai ta d'aga masa """ yai mata nuni data wuce gaba ""' kallonsa tayi k'asak'asa """ hk ta wuce shi dede nan k'amshin turaranta ya bigi hancinsa yai saurin dafe kai kamar ze fad'i k'asa """ bata lura dashi ba dining ta zauna "shiko yai saurin bude idonsa daga jirin dk neman d'ibansa . Hk ya taho har inda take zaune kamar me maye tana lura dashi guriya samu ya zauna dede kujerar dk fuskantarta ya sunkuyar da kansa yana shafa sumar dk kansa. Zarah jikinta ya fara sanyi dan ta lura kamar beda lfy """" batare datace masa komai ba tashiga zuba abinci a karamin plate""" Musayyet tashi yayi ya koma kan d'aya kujerar dk palon ya kunna kallo lokaci lokaci yn kallo Zarah se furzar da iska yk dg mouth dinsa . Kwanciya yi kozeji dad'i amma ina """ ya ilahi meke faruwa dani ne"""" Abinci Zarah taci k'adan tana satar kallonsa cikin ranta tana tambayar kanta meke damunsa naga yakasa zama waje daya? Idonsa na kanta da yaga zasu had'a ido se yai saurin dauke kai. Zarah tashi tayi dg nesa tace masa nagama seda safe. Da sauri Musayyet yatashi cikin rawar murya yace harkin gama?. Kai ta d'aga masa ta wuce kawai ya bita da ido . Tana zuwa d'aki ta kwanta tana tino siffar Musayyet lalle yanada kyau guy ta fad'a tana gyara pillow. Musayyet kasa zaune yayi, ya cillar da remote ya shiga kai kawo a palon kallon hanyar datai yk kawai inama tasake fitowa ya furta a hankalı. Upstair ya hau bisa makeken gadonsa yn juyi wani irin felling da son ganin Zarah yakeyi ""' akanta yakejin hakan ba akan kowace maceba. Hannu yasa ya dafe joystick d'insa at one time ya tino da kalaman Momy na cewa duk inda yaje ya rik'e mutuncinsa . Tayama hk zata faru yarasa da wacce ze using seda matar babansa abinda ma beta6a yiba . Juyi yakeyi kawai ya rasa nutsuwarsa dan hk ya sakko down stairs ya tsaya dede k'ofar dakin zarah yn maida numfashi . Knocking cikin magagin bacci Zarah ta farka """ hk ta fito ko k'aramin hijab din babu ta bud'e k'ofa. Tana bud'e wa ta ganshi jingine jikin bango idonsa rufe "" Da ido ta bishi tace ya akai ? Cikin kasalan liyar murya yace ko zaki fito nan palon ki kwanta tinda kina tsoro? Kallon rashin fahinta tayi masa tace no am not afraid af anything""" da murmushi ya kalleta da golden eyes d'insa yace right. ? Murmushi tayi kawai tace masa seda safe ta maida k'ofa. Da sauri ya rik'e k'ofar yace pls something can happen to u"" you should sleep around here. Kallonsa tai da sexy eyes dinta tace no thanks dg hk ta rufe kofa. Kallon k'ofar yk da kallo har tsawon mintuna sannan ya koma sama. Hk ya kwana da zarah aransa wanda yarasa kome nene kedamunsa. Da safe hk ya zauna a palo zaman jiran fitowarta amma shiru """" Har wajen 10 am wanda bak'in da sakai tini sunzo a cen affice sunata jiransa amma shiru. Shikam yama manta da wasu bak'o da zasuyi . Sanye yake da pinķ top se bak'in wando sumar kansa ta kwanta se shining tk . Ya zubawa k'ofar zarah ido lokaci lokaci yn danna laptop dinsa . Sallama yaji kamar ta mufedah Yana dago kai yaganta da sauri ya mik'e tsaye yace ubamme kikazo yi gidan nan ? Ko namma kin biyonine kimin sharrin? Murmushi tk tana bin gun da kallo " bag d'inta ta aje ta hard'e k'afa d'aya kan d'aya tana cire glass d'in dk face d'inta. Haba nawan bazakai murnar zuwa naba seka tareni da wasu maganganu? Ina kwana my lollipop ta fad'a tana cin chegum """ Kallonta yk cikin tsana tai murmushi tace wannan kallon nameye kuma? Am just greeting you fa""" Tattaki yawo har gunta yace still u didn't tell me meya kawoki gidan nan? Sbd I didn't expect to meet u here""". Tace ummm nazo ne kawai na ganka. Zarah ce ta fito cikin wasu riga da siket na les ruwan powder wanda suka matseta sosai se gyale sirir shima ruwan powder. Turaran tane yadakatar da Musayyet daga maganar dayakeso yaiwa mufeedah """' lokaci d'aya ya dauke wuta yana had'iyar wani yawu """mufedah na lura dashi ganin kallon da yakewa Zarah ko kiftawa ba yayi duk inda tayi idonsa na kanta"""" mufedah a ranta tace kan uba"""" Tsaye ta mik'e tana kad'a hannunta dede face d'insa tace hey what's wrong with u. Zarah seda ta zauna sannn ta kalli mufeedah tace sannu bak'uwa mukayi ? Da sauri Musayyet yace eh eh sunanta Mufedah kanwatace """ smile Zarah tayi wanda ya k'ara mata kyau tace ayya sannu ko. Har yanzu be dena kallonta ba "" yayinda mufeedah tacika sosai ta gatsine face tace oh kema sannunki """ Musayyet na lura da Zarah da rawar jiki ya nufi dining yana had'a mata breakfast """" azaton mufedah shize sha amma setaga yacewa Zarah bisimillah na had'a miki abun kari. Kallon idon juna sukai na wani lokaci tai smile sannan ta taso cikin tafiyarta mejan hankali ta nemi gurin zama , shima zama yayi ya hada nasa ya fara sha hankalinsa na kanta. Da mamaji Mufedah ke kallonsa tace iyye ya Musayyet kishiyar momyn kk had'awa breakfast ? Yana yinka ya gwada dama cen kasanta itama ta sanka in banda hk karasa wacce zk tarairaya se wannan? Wlh sena fad'awa Momy ashe shiyasa kk rawar k'afar dawo wa gidan ko? Lalle rashin sani kenan """ Tin data fara magana be tankaba idonsa na kan na Zarah yayinda ita kuma tk kallon mufeedah cikin rashin fahinta . Seda yagama shan tea sannan yace idan kin gama haukan naki zk iya tafiya """" . Cikin 6acin rai da jin haushi tazo har inda yk ta mik'a masa paper tace dama takadun aiki nane naga bakada alamar amsa shiyasa na kawo mk senaga kuma kana abinda yafi k'arfina amma de anji kunya wlh dg haka tai tsaki ta watsawa Zarah harara. . Finciko ta yai ya kwad'a mata mari yace nine naji ma kunyar bakeba? Cikin kuka tace eh nafad'a gashi har tea kk had'awa wata banza """" ai da sauri ya k'ara shara mt mari har tana ganin star yace nahad'a d'in meye aciki danna had'awa matar babana tea """ momy so nawa nk had'a mata? kinyi magana ne ? Se akan wannan? Da sauri Mufedah ta cire hannunta data dafe kuncinta tace da momy kk had'a wannan yarinyar 'yar gidan talakawa? Wlh sena fad'a mata sena fad'a mata abinda kace. Da sauri ta fita tana d'aukan handbag d'inta . Zarah na kallonsa idonta taf da k'wallah ta goge face d'inta tana shirin barin gurun . Da sauri Musayyet yasha gabanta yace pls dan Allah karki damu kinji '' kallonsa tai tn smile tace bakamin komai ba kawai ina kukane sbd banaso naji an had'a wani da d'an uwansane banason hakan"""""":: Dad'i yaji a ransa yace ngd k'aramar Momy na """" dariya tayi siririya tace ngd my son''',,, ido ya zaro cikin wasa yana kallon ta yace my son? Wow ngd daga yau nazama d'anki kenan ya fad'a cikin wasa da tsokana"""""" Duk kanninsu sukai dariya yace fita zanyi kozaki d'an rakani ne? Tace why not """ tare suka jera har farfajiyar gidan tarakoshi ya shiga mota tana tsaye tn kallonsa tana smile shima murmushin yake yana d'aga mta hannu cikin d'an d'aga murya yace Momy sena dawo""" wata dariya tayi jin yak'ara cewa momy ganin saurayi dashi ya girmeta sosai yn kiranta da momy. A haka tayo cikin gidan A karo na farko kenan da taji gidan yamata dad'i. [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ _*AURAN _*BABBAN*_ *MUTUM* Creating and Written By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿20 Koda yaje office kowa ya hallara cikim sauri ya fito dg mota ko tsayawa a bud'e masa beba """": yace am so srry """ cikin harshen turanci sukace bakomai , ciki sukayi inda sk nufi table meeting aka shiga harkar business. A palor ta tadda Momy tn gyara farcenta cikin d'ari d'ari da jiki tace sannu Momy """ Momy ta d'ago kanta tace yauwa dg ina kk dan bansan kinfitaba ? Mufeedah ta d'an saki face d'inta ta samu k'asan carpet ta zauna tace dama gidan 'gidan Amaryar Dady naje """" . Da sauri Momy ta aje abun yankan farcen ta kalleta Mufeedah tai saurin k'asa da kanta """ wayace kije gidan kokuwa kin tambayi izini na kafin kije? Momy ta fada cikin 6acin rai""""' meyasa ku yaran yanzu bakuda kamun kai ne? Koda yk ai ba lefun kubane" wanda .suka turaku k'asar waje har idanku ya bud'e su za a.ga lefi. Daga yau karki sake fita harse kin sanar dani kina jina? Da sauri tace to momy """" Ciki momy ta wucs tabarta nan gashi tanaso tafad'a mata abinda Musayyet yaiwa Amaryar Dady irin kulawar da yk mata amma tanaji tsoro """"". Se yamma ya dawo gida hk kurun yakejin farinciki aransa gameda matar babansa Allah Allah yake sugama meeting yadawo gd domin ya tsinci kansane cikin tinaninta wanda aga ninsa yana gani kamar had'uwr jini ce . Da sallama ya shigo palon sede shiru ba kowa abincine akan dining ya bud'a se yaga shinkafa ce se manja soyaiye a k'aramin wani dan kwano na dinner set"" se salak tumatir albasa a ayanke se kuma soyaiyen kifi. Bag d'in hannunsa ya yar yana zare ido yace to fa wannan wane kalar abincine hk kuma? Eh lalle zan sauya me aiki wannan ai iskancine taya za ai k'aramar Momy na ta iyacin wannan? Daga baya ya jiyo k'amshin turarenta yai saurin gyara tsayuwarsa harda gyara necktie d'insa ya juyo yn smile"" itama murmushi take tana nufoshi yainda yk kallonta cikin wani salo wanda shikansa besan ma'anar saba. Cikin siriryar voice tace my son kadawo ? Ta fad'a tana zama akan dining gamida gyara doguwar rigarta wacce ta d'ameta """"" kallonta kawai yk kamar wanda aka dasa agun"""""". Se dayaga ta d'ago kanta yai saurin sakin numfashi yace eh momy na,, kinna gani na dawo da wurine? Smile tayi tace a a toya aiki ta fad'a tana shirin bud'e flaks. Da sauri yasa hannu ya rik'e flasks d'in har hannunsu yn kusan ta6a na juna ' sukai saurin kalon juna yayinda yaji wani irin abu ajikinsa yai saurin janye hannunsa cikin dabur cewa yace ko zaki shirya muje restaurant muci abinci naga yau wani irin abinci sukayi agidan """" ..Dan murmurshi tayi tace ai ninace a girka min sbd duk cikin abinci nafison wannan"""". Kujera yaja ya zauna yace kuma da dad'i? Dariya ta d'anyi ta zuba kad'an tace yaci yaji""" kallonta yai yace idan ba dad'i sekin dafan wani. ? Tace eh ""' cokali d'aya yayi se yaji abincin yamasa dad'i ai se yajanye plate d'in gaba d'aya yace nasane. Dariya tayi kad'an tace bakomai ai sena zuba wani """" hk ta zuba wani tafaraci yn kallon yanda takecin abinci cikin nutsuwa kamar batason ci"""" . Ahaka yagama ci ya mik'e yad'auki bag d'insa yace Momy zanje nai wanka inason zuwa wani waje ne """ ..da.sauri ta mik'e.tace dan Allah zani tinda nazo banje ko inaba? Dariya yayi kad'an yace tose a tambayi dady ko idan ya amince se muje ..dama gun wani abokina zani. Tashi tayi tsaye ya bita da ido yana kallon yanda jikinta se motsi yai saurin juyar dakai tace bari na kirashi. Phone d'inta ta dauka ta kira aiko tasame shi yace hello my blood ya kk""" cikin jin kunya tace ina lfy dama so nake zan d'an fitane inason naga gari "" . Murmushi yayi yace ok my son yana gidane ? Tace eh gashi""" yace bashi wayar , ta mika masa suka gaisa yace kufita tare duk abinda takeso kasiya mata koda kuwa kullum tk son fitar """ musayyet yace to Dady """ gud boy ku kwana lfy ina saurine kasan saura 3days na dawo so yanzu a kwai inda zani bata wayar""" Musayyet yace nayi murna dady gara ka dawo kanemomin masoyi yata ""murmushi sukai duk kanninsu Zarah tai saurin kallonsa ya kad'a mata ido ya kuma mik'a mt wayar """" ok seda safe da sauri Alhaj Sa'ed yace baza acemin I love you din ba? Musayyet na jinsa ya sunkuyar da kai zarah ita kam duk kunya takamata ta kashe wayar har tana k'ok'arin su6ucewa dg hannunta. Musayyet yace ki shirya idan anyi magriba semuje """"" tace to hanyar bangarensa yai ta bishi da kallo tn kallon yanda yake tafiya abun sha 'awa . Seda sukai sallah sannan sk fito mota ya bud'e mata gidan gaba ya tsareta da idonsa masu kashe jiki """ rigace doguwar riga ta material ajiknta dinkin yamata kyau sosai"""" smile tayi tace gidan baya zan zauna kaine driver na""".. dariya yayi yana shafa kai yayinda ya zura hannunsa cikin lallausan yadinsa fari cikin aljihu yace haba k'aramar momy na so kike mufita ace ni driver ne? Dariya tayi sosai tace eh man """" hannunsa ys a duka kunnensa 2 yanayinsa kamar na yaro zeyi kuka alamun tai hkr ta shiga """" smile tayi ta bude gidan gaba ta shiga suka fita masu gadi suna kallon su . Dayan yace oh sude 'yan boko baruwamsu wlh """" .wanda ake kira da musa yace meka gani? Yace ah bakaga yanda Sir Musayyet suka fita da Amaryar Abbansa ba""" kuma wlh se sukai macin kai kace matar sace. Musa yace kaga ka iya bakinka inaruwanka hk Al'adarsu take a kwai wayewa aciki. Yace ba wata wayewa Amma de kusan hakanne su suna daukan kowane abu dasauki. Tafe sk amota ya saka music na masoya yana tashi kad'an kad'an ta kalleshi tace da alamu kanason soyaiya """" be kalle ba yai smile yace sosai ma Momy na a kwai wacce nakeso amma bansan ina takeba tamin yawo da hankali ban ta6a ganin taba amma tabbas inajin sonta acikin jinina """... ..face d'inta na kallon kan titi tace bakasan gidansu ba ? Tsaida mota yayi gefen titi ya kalleta face d'insa harda k'wallah yace bansani ba Momy amma kimsamme ? Ta kalleshi ta girgiza kai """ yace senakeji kamar tana tare dani hakan nakeji araina. Murmushi tayi tace idan harso dama yazamana na gaskiya koda wanda kk so baya tare dakai aguri to zaka dingaji kamar yn tare dakai. Karka damu zaka gantane insha Allah zamush biki ranar nice uwar biki. Dariya yayi yace Allah ya akaimu yaja mota sk tafi. Seda sukaje gidan abokin sannan sk nufi wani mall sukai shopping me yawan gaske dan hk yadinga dibar mata kaya kamar hauka ,komai yaga ni seya debo yace ze mata kyau. Kayan ciye ciye dana sha se mayuka turaruka kayan sawa dogwayen riguna da kananun kaya wai tasawa dady """" sede tai dariya ta kar6a ta aje waje d'aya . Koda suka fito wani restaurant sk biya sukaci snacks da juice sannan sukayo gida. A hanyane suna tafe Zarah harta fara bacci yn kallonta yn tuki'i yai smile cikin ransa yace beautiful sleep kenan. Ahankali ta bud'e idonta dede nan wata mage tazo giftawa kan titi Zarah ta kwallah ihu ganin kamar Musayyet ze bige magen """" dariya yayi yace kai momy magen kike tsoro koda yk hk fa na dinga tsorataki a gida bakisani ba. Da sauri ta kuma sa wani ihun Musayyet yai saurin taka burki gamida zaro ido yace momy ya akai ? Motor ta bud'e ta fita taci kunu alamum fushi da sauri ya fito dg motar hasken fitilun kan titin suka haske masa face ' duk zarah na cikin fishi dashi sedata kalleshi cikin ranta tace su kuma hk suk kyawawa dasu """" gunta yayo yn smile tai saurin tamke fuska yace menayi wayyo Allah na karki kaini k'ara gun Dady. Baya ta juya masa ta fara magana cikin alamun fishi tace dama ashe kai kake tsoratani? Ajiyar zuciya ya saki yai dariya ya juyo gunta ya tsuguna har k'asa yn dariya yace sorry my mom I will ņt repit it again """ idan na sake ki zane ni ..koki hana ni zuwa ko ina . Dariya tayi har fararan teeth d'inta suna haske shiko kansa na face d'inta yn kallon yanda take dariya shima smile yakeyi cikin ransa yana cewa Gaskiya Dady ya iya za6e . Seda ta gama dariyarta sannan tace na hkr idan kasake kuma sena fadawa dadynka. Da sauri yace bazan sakeba gaba daya sukai dariya suka shiga mota ko wanne cikin ransa yana mamakin yanda sukai sabo da juna cikin k'aramin lokaci. I love you my fans kumin âfuwa I'm lazy writter 🤣 se ammin uziri👏🏻👏🏻👏🏻 [31/08, 16:19] ‪+234 905 934 3174‬: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ _*AURAN*_ _*BABBAN*_ _*MUTUM*_ Creating And Written By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 My fans Muna tare🤞🏻😊 I'm Lazy writter😂🤣 se hkr. 🅿21 Wajen 10:30 suka dawo masu gadi sk bud'e musu gate ""' a tare sk fito suka d'auki kayan yace ta barshi ze shigo da sauran """"" tace to sukai ciki yn kallon bayanta kamar wata macijiya hk take tafiya cikin sanyin jiki """" koda suka shigo a palor suka zauna kowanne ya zauna a kujerar dk fuskankantar dan uwansa """"... Kallonta yai ya cire hularsa waje daya wacce zatai 20k ya shafi sumar kansa yace sannu momy na na gajiyar dake ko ? Zarah tace nagaji duk da bani nai driver ba amma jinake kamar nayi wani aiki . Murmushi yayi yace aiko kinyi aikin, irin wannan ihu da kika dinga min a hanya kamar na satoki ya fad'a yn dariya. Kallonshi tai ta turo baki tace ai lefin kane bana wani ba "''. Yace is ok ki hkr bazan sakeba dama nima ramawa nayi. Da mamaki ta kalle shi tace menai mk ? Matsowa yai daga kan kujera yn kallonta yace kin tina wanda yata6a zuwa gidan nan ranar Da aka kawoki a time d'in kina tare da k'awarki? Kallonshi tai cikin ido tn murmushi tace dama kaine ? Exactly ina tinanin na ta6a jin muryarka amma sena manta ko a ina ne""" smile yayi yace gskiya ne yakamata ki kwanta kinga dare yayi """" . A tare sk tashi sk jera har k'ofar room dinta ya rakata ya tsaya dede bakin k'ofa 'itama tsayawar tayi suna kallon juna sukai murmushi yace ki addu'a kafin ki kwanta karki manta ''''' mayafinta ta gyara duk motsin datai idonsa akan jikinta " da yaga zt juyo se yai saurin kauda kai dan wani irin abu yakeji namasa yawo ajiki """ tace zanyi kodan Aljanun gidan nan . Dariya yayi yace Momy nine Aljanin? Itama dariyar tayi tace bada kai nkb seda safe '''...ciki tayi abinta da sauri yace momy bakiji ba"""" .Zarah ta juyo face dinta akan tasa tai shiru tana jınsa """""" .kansa ya shafa ya kuma kafa mata ido yai smile yace koda yak barshima mu kwana lfy have a nice dream my mom dg haka ya hau upstair yn mata bye bye ,,,, murmushi tayi itama ta d'aga ms hannu tana yaba kyan da Allah yai masa. Kai inama miji nane dana more tafada tn shirin yin Alwala . Seda tai sallah tasa kayan bacci ta kwanta. Musayyet hk yaita tinanin Zarah da siffarta tn mai gizo sede yai murmushi yace yarinyace me saurin sabo da shiga rai. Shima sallar yayi yasa singlet da karamin wando ya ware AC yai addu'a se bacci cike da mafarkin zarah. A cikin baccinsa ne yai mafarki gashi ga Zarah ga wani kyakykyawan baby wai dan sune suna cikin fairin ciki "" da sauri ya mik'e zaune yn kalle kalle tsorone yakamashi cikin ransa yace taya hk zata faru ? Aiko sede a mafarkin bade zahiri ba yafada yana me Addu a da sake komawa wani baccin. Hk suka zauna koda yaushe cikin raha da wasa da dariya har tsawon kwana 3 yayinda sukai wani irin sabo da juna na ban mamaki . A kwanakin nan kullun se sun fita yawo kamar yanda Alhaj Sa'ed yacewa Musayet da hakane shak'uwa me k'arfi ta shiga tsakanin su. Musayyet da yamma ya shirya zefita Zarah na kwance a d'akinta cikinta na ciwo se juyi take akan bed"""" Zama yayi tsawon mintuna beji motsin taba hakan yasa yatashi har bakin room d'inta yai koncking amma beji maganar taba . Kunnensa yasa ajikin door d'in seya jiyo kamar ana nishi " da azama ya bigi k'ofar ya shiga ciki ,, ya salam da sauri ya juya yana shirin fita domin dg ita se mini pant iya cinya se k'aaramar best iya cibiya kana hango shafaffen cikinta a kwance kamar batacin abinci. Juyawa yayi ze fita tai saurin jan bargo gamida rufe ido cikin murya me kasala tace ina zaka? Katemakan my son banda lfy """" jikinsq har rawa yk be juyowa bå yace mk damunki momy? Olcer ne ta fad'a cįkin rawar murya """ gumin har keto ms yake sbd ganin d yaimata sosai ta tashi hankalinsa ,,,seda ya gyara tsayuwa sannan yace ki daure kisa kaya doctor na zuwa yanzu yana fad'a ya fita yn danna phone d'insa Ba afi 20mns ba family doctor su yazo Musayyet yai masa iso zuwa palor """" komawa d'akinta yayi sameta kwance amma tasa doguwar riga mara nawi me karamin hannu baqa se ratsin fari """". Tana ganinsa ta fara shirin tashi shiko tsayawa yayi yn kallonta ganin kayan dk jikinta """jiyai kishi yakamashi yace amma ina hijab d'inki? Nuni tai masa da wardrobe yai dariya yace nan kuma kika wullashi? Ita kam dafe ciki tayi ya dakko mata tasa suka fito. Doctor na zaune yn ganinsu ya mik'e tsaye yn murmushi yace sir Misayyet yaushe kai aure bansani ba gashi da alamu har an samu k'aruwa? Kallon juna sukai tsakanin Musayyet da Zarah yai smile yace inda nayi ai zk sani wannan Matar Dady nace . Oh sorry wlh bansani bane,,,,, Zarah na kwance kan sofa tn jinsu """ cikin ranta tace rainin hankali Doctor ya gaidata yace mk damunki? Zaune ta tashi tn cije lips Musayyet ko jiyake kamar ciwon ajikinsa yk tace olcer ce nan ta fad'a masa yanayin datakeji ajikinta"""" magani ya rubuta sannan yace ko gobene suzo za ai mata skining And urine test"" .amma tadenacin yaji da maik'o da abu me tsami pls asa ido kan hakan dan yanzu olcer tana rashin kyautawa. To kawai tace cikin ranta kuwa tace ba inda zata'°. Tare suka fita da musayyet da kansa ya siyo mata magani tace tea zatasha ya hada mata sannan tasha maganin ta kwanta yn kallonta tausayinta duk yakamashi """". A time d'in gidan Momy yai niyyar zuwa amma yafasa sb jikin Zarah. Bata farkaba se bayan Magriba a lokacin yaje sallah yadawo yn zaune kujerar dk fuskantarta ya zuba mt ido""""" Tana tashi suka had'a ido yai mata smile yace sannu ya jikin ? A hankali ta mik'e tace da sauki ngd fa. Mene ne a ciki danna temaki kaina inaga kaina nayiwa ai ko? Smile tayi tace hakane zanje nai wanka nai sallah idan na kintsa zn dawo """"" yace ba komai. Se bayan isha suka zauna a palon cen ciki suna kallon cartoon ""' kallon ta yai yace nifa nagaji da ganin wa'yan nan watsatstsaken """ dariya tayi tace ni kuma sena gani sede ka koma wancen ka kunna abinda kk son gani. Murmushi yk yace to anan nai niyyar gani kuma sena kalli abinda nakeso """" tace kamo za6inka kana kamowa zan tashi kuwa ta fad'a tana juyar dakai . Oh sorry Momy wasa nk yi muga abinda kikeso d'in nima inaso. Ko kaifa my son tafada tanai masa gwalo "' dariya yai a hankali cikin ransa yace ynz zan koraki yarinya. Seda aka gama cartoon yakai AMC MOVEIS sun haska wani film lord of the ring """ ZARAH ido ta zaro ganin wani harrow tasa k'ara ta zura d'aki da gudu shiko ysa dariya harda gyara kwanciya yaci gaba da Kallonshi yace ai gashi nan kin gudu ynz nayi kallo na ai yagada yana dariya gamida waigen hanyar datayi. Tana zuwa d'aki tasaki ajiyar zuciya harda dafe k'irji """' gani nai tayi shiru cen tai smile kawai tace zk sani ne"""",,,, farin mayafinta ta d'auka ta lanyace dukkan jikinta har kanta dashi ta nufi palon . Musayyet na kwance hankakinsa kwance yn kallon jiyai ance kaiiiiiiiiii cikim murya tabada tsoro """ A hankali ya juyo da kansa aiko yaga mutun tsaye da farin kaya ko motsi ba yayi ai da gudu ya hau upstair har yn bigewa da gwiwarsa yn zuwa ya banke k'ofa yn haki . Zarah dariya tasa tace kaima bazakai kallonba . D'aki ta koma ta kwanta cike da nishadi da jin dadin tsoratar da Musayyet datai. ❤❤❤❤❤❤❤񕽤 [06/09, 16:21] Ummee Mukhtar: 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN*_ _*BABBAN*_ _*MUTUM*_ Sadaukarwa ga dukkan masoya wannan Novel inasonku Allah yabar k'auna🤗 . Creating And Written By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿22 Da Asubah Musayyet tsaye yake bakin mirrow acikin toilet bayan yayi Alwala ya tsaya yn kallon siffar da Allah yaimasa ta tsantsar kyawu ,,, ada im mutane na fad'a masa yanda yk da kyau baya yadda gani yk kamar suna zugashine amma ynz ya yadda da kalamansu duba da yanda suka kasance cikakkum fulanin Asali na cikin ruga wanda inda zusai rayuwa babu gida gaba babu gida baya se bukko ki dabaza sufi a k'allah 5 ba """ tinowa yai da Abun daya faru dasu har suka baro garinsu wanda anan ne sukai rashin mahaifiyarsu sanadiyar wuta da wasu masu fataucin mutane sukasawa dukkan rugar tasanadiyar hakane suka bar cikin dajin har Allah ya kawosu cikin birni wanda babu wanda sk sani. Jin kiran sallah ne ya dakayar dashi dg tinanin daya tafi """""ya fito yasa coffe d'in jallabiyarsa ya sakko k'asa dn zuwa masallaci Dede room d'in Zahra ya tsaya yn kallon k'ofar cikin ransa yace wannan kota tashi koya jikin nata """"""" yafi minti 3 agun sannan ya fita bayan an idar ne koda yadawo a palon da sukai kallo jiya nan ya zauna ya kunna tashar sunnah Tv yana jan casbaha lokaci lokaci yn kallo hanyar room din Zarah . Har wajen 8:00 bata fitoba kasan cewar yau sunday ba aiki hakan ys Musayyet ya d'an kwanta agun k'asan carpet aiko vacci ya d'aukeshi. Se wajen 10 ta fito sanye da wando skin tei bak'i se jar riga mini wanda ta tsaya mata a iya k'ugunta se farin hijab datasa har gwiwarta """" makeup tayi sosai wanda tajima batai irinsaba tasa turaranta me k'amshi tai parking da gashin kanta tasa ribon guda d'aya amma sekai zaton da yawa tasa sbd tozon da gashinta yayi sbd Allah yahore mata gashi. Koda ta fito sauran palon ba kowa ,,,, kallon d'ayan palon tayi nan ta hango shi kwance dan hk tai smile ta nufi wajen tana cikin sand'a dan bataso yajita . Tana zuwa tsaye tayi kansa tn kallon yanda yk bacci face dinsa kamar me smile yana yin mouth d'insa kawai zk kalla kasan cewa musayyet time d'in dayake yaro ya zuba shagwa6a dan mouth d'in nasa kamar na yaro tayinda yaso shagwa6a Dariya ce takamata ganin yanda yk bacci da sauri ta rufe bakinta ta 6uya bayan chair cikin muryar ban tsoro tace miyauuuuuuuuu kamar dg sama Musayyet ya farka yn dube dube amma ba abin daya gani giŕgiza kansa yayi yn shafa face d'insa ya koma ya kwanta harda gyara pillow. Tana kallonsa tn murmushi dan hk ta kuma matsowa dede inda zejita ta kuma cewa kaiiiiiiiii mee bacci miyauuuuuuuu ai da sauri Musayyet ya tashi yn karanto Ayatul kursiyu yn dube dube lek'e lek'e yakamayi ciki kuwa harda bayan kujeru wanda Zarah kanta a k'asa yk tana dariya batasan yn dube dube ba K'amshin turaranta kawai yaji yasan cewa Zarah ce. Tsaye yk akanta ya hard'e hannunsa a duka k'irjinsa yn kallonta face d'insa d'auke da smile wanda duk batasan abunda yakeba . Har ya tsuguna yn kallonta duk batasani ba jitai kawai yace sannu Momy sannu da tsorata d'an naki ya fad'a yn murmushi don yagano jiyama itace ta tsoratashi. Da sauri ta d'ago kai suka had'a ido ya.d'aga mata gira yana dariya ahankali yace Momy kinyi k'ok'ari fa """" dariya tayi tana shirin tashi ya tsai da ita """ juyowa tayi tn kallonsa shiko kallom dukkan jikinta yk ganin skin tie d'in datasa ya matseta k'afa amma baka iya gano komai na jikinta kallon kyawawan fararan legs d'in ta kawai yana ji aransa inama yasamu mace kamarta""" yarinya me barkwanci da iya kwalliya . Jiyai tace my son ka tsai dani yunwa nakeji kuma . Dariya yayi yazo har gabanta ya kafe ta ido suna jin K'amshin juna yafara magana kamar bayason yi yace wato so kk d'an naki ya kamu da ciwon tsoroko? Kanta na k'asa tn wasa da gefen hijab dinta tace ai kaika fara my son. Dana fara ai na bada hkr ashe bk hkr ba yafad'a yn kallon yanayinta """""" Zarah tace ai bazan sakeba kawai dama inaso naga jarumtarkane. Dariya yayi yace zakiga jarum tatane se randa na kawo mk zuk'ek'iyar Amaryata anan zk tabbatarda ni d'in jarumine"""""""" ..dariya tk sosai harda nunoshi da yatsanta tn dariya shiko kallonta kawai yk cikim ransa yn mamakin yanda komai idan tayi kyau yk mata """"" Seda tai me isarta sannan ta kallo shi tace kai kuma jarumtar taka akan za6o kyakykyawar mace zakai ? Yace eh man Momy ranar zakisha mamaki nide yanzu nima yunwa nakeji sonake naje gidan d'aya momyn tawa """". Zarah tace nima dana bika"""" Musayyet smile yayi yace sede kuje da dady na . Lokaci d'aya .face d'im Zarah ya canja dan bataso ace wani abu wanda zasu ke6e da dady ya hadasu. Musayyet na kallon yanayinta domin batin yanzu yagano kamar batason dadyn saba amma be magana ba kasancewar ba hurumin sabane. Nan ya canja salon hirar yace shikenan zamuje tare amma sede idan dady yn gari kin yadda? Girgiza ms kai tayi tace ita ta fasa zuwan ma gamida juya masa baya. Sosai ta bashi dariya ganin yadda tk masa shagwa6a yace nina ta6a ganin uwa tafi d'anta shagwa6ama ? Bari dady yadawo gidan zan barmiki sede in kiyiwa dady na """. Da sauri ta jiyo tn cuno baki cikin jin haushi tai hanyar dining Musayyet ko bita yayi yana dariya yana bata hkr. Se 12 yabar gidan yai mata sallama kan cewa zashi gidan momy """""kallon shi tayi kawai taci gaba da danna phone shiko yn tsaye yn smile yace momy sarkin rigima nide gaskiya k'anin da zaki samar min nan gaba banaso kisamo mana me rigima garama tin yanzu na fad'a miki kiji """ ai batasan sanda tai dariya ba ta d'akko pillow ta jefa masa ya fita yn dariya da jin nishad'i a ransa . Har yabar gidan Zarah dariya tk domin yasata dariyar daba tai niyya ba"""" can kuma hawaye sk shiga biyo mata cikin k'aramar voice tace bazan haihu da Abban kaba har abada domin bana sansa tsautsayi nima da karan banina ys har yasan gidammu kuma ya aureni . Gate aka bud'e masa ya shigo har ynz da fara'a zaune kan face d'insa masu gadi suna kallosa d'ayan yace sir Musayyet sarkin fara a . Muffedah ce da Khairat zaune sunyi ruf da ciki tana nunawa yanda khairat zatai Art d'in bird Da sallama ya shiga khairat naganinsa ta taso d gudu tm cewa oyoyo my yayana , da fara ah ya dauketa yn kissing d'in gashinta wanda yasha gyara yace dake zan tafi my daughter"""" yeeeeeeee khairat ta fad'a tn daga hannu sama . Harara ya dokawa mufeedah wacce ta tsareshi da ido tin shigowaraa tn mamakin wani kyau daya k'ara kamar wani ango dan bana bakwai. Musayyet yace idan mutum mayene sede yaci kansa, da sauri khairat tace yayana meye maye? Tana kafad'arsa ya juyo da face d'in ta yace my daughter ana nufin duk wanda yafiye kallon mutum shine maye kuma har cin mutane ma sunayi. Khairat cikin tsoro ta k'ank'ame musayyet tace wayyo Allah ys bazasu cinyenba . Mufedah tazo iya wuya dan ta fahinci da ita yk rainin wayone kawai yk nuna mata. Musayyet yace inde kina addu a bazasu cinyeki ba Muje ciki gun momy. Zasu wucd kenan mufeedah ta tashi tsaye cikin hasala tace kuma mutum komai taurin kansa da gaddamarsa dole seya kasance mijina uban yarana ba yadda zeyi . Ko kallonta beba yai ciki shida khairat tn ta bala I dg k'arshe tasa kuka wai itace mayya idan har ita mayyace to shima mayene dan kuwa jinisu d'aya ne. Da sallama ya shiga d'akin momy tana zaune tn irga wasu kud'i tana ganinsa ta juyar dakai gefe taci gaba da abinda takeyi """"""" cikin ransa yace yace wato momy na da d'aya momyn kenan bas yafiya? Duk abunda aka musu se sun rama? Dan murmushi yayi ya aje khairat dg gefe yaje har gunta ya tsuguna gamida rik'e k'afarta ta rufe ido yace momy ina kwana yai maganar cikin murya mevan tausayi ,,,. Seda tai tsai sannan tace lfy lau ya zaman bak'unta ? Sosai yaji dad'i harda fara'arsa yace lfy lau momy tace ma na gaisheki. Kallonshi tayi da mamaki tace au yaushe kazama me baki bn sani ba ? Kace har hira kukesha da itako? Da sauri yace a a momy iya kacimmu gaisawa kawai karo na farko kenan daya gillawa momymsa k'arya arayuwa. Cigaba tai da had'a kudin bata saurareshi ba khairat tace nima zan bika yayana. Kallon momy yayi yanason magana amma ta d'aure face a haka ya daure yace wai khairat zata bi tin kafin ya k'arasa tace ba inda zata Wani uban ihu khairat tasa ta kwanata kan bed ta hau birgima ita lalle setaje """" sanin halin khairat wajen kuka yasa momy tace tatashi su tafi domin tasan in bata barta ba to yini zatai tn rigima tak'i kumacin abinci. Cikin Murna ita da Musayyet suka rungume juna momy na kallonsu suna had'a kaya kamar wadda zata bar garin abin yaso bata daria amma ta maze cikin d'aure murya tacewa musayyet had'a kayan me kk yine ? Yinifa kawai zatai ta dawo ama se wani had'a uban kaya kk kamar wadda bazata dawoba . Musayyet jiki ba k'wari ya juyo yace to momy nadena d'iba hk khairat muje zuwa yamma semu dawoko? Baki ta cuno masa ita alallai se an had'a mata kayanta itacen zata koma. Seda momy tai mata wuk'a wuk'a sannan ta yarsa suka tafi hk dama 'yan kantine ajikinta riga da wando ruwan powder . Sallama yaiwa momy suka fice tana binsu da kallo """" su kadai sk rage mata wanda tafi jinsu a ranta se umman mufeedah tabbasa tn nuna masa rashin ko in kulane a zahiri amma a bad'ine tana kewarsa sosai. Hk suka wuce mufeedah tn zaune tai zunbur tamik'e tasha gabansa tace ina zaka? Khsirat kallon Musayyet takeyi tana kuma kallon mufeedah , be kulataba ya ratse mata ze wuce ta kuma shan gabansa cikin 6acin rai yasa hannunsa ya hankad'e ta har tana buguwa suka fice sk barta tana kuka. Momy ce ta fito nan taganta tn kuka tace ke lfyanki kuwa"""" wani sautin kukan tasake rerawa tace momy wai dg na gaisheda yaya ya mareni harda cemin mayya. Mayya kuma ? Momy ta fad'a tn kallon mufeedah ,,, eh momy harda cewa wai shi dole aka masa ze aureni amma meze dani waini jinin mayyace ta kai k'arshen maganar tana kuka harda shashshek'a. Sosai ran momy ya 6aci tac nasan a rina ai dama duk namijin daya san mace kafin aurensu wlh baze ga mutun cin taba kuma taita ganin wulak'anci kenan kala kala. Ke kikaja kanki da har kika bashi kanki Alhaj zedawone ayi auran cen kuje kuci gaba da rigimarku amma baku isa kunsamin hawan jina ba wlh kunyi kad'an . Tana fad'ar hk tabar gun mufeedah kan dady kamar kamar yakasheta dan murna dan tanason taji maganar auransu dg bakin momy dan tasan kamar anyi angamane sbd Alhaj Sa'ed yn son duk wani datakeso. ❤ love you all [06/09, 16:21] Ummee Mukhtar: *⚜*BRILLIANT *WRTS* *ASSOCIATION*🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ _*AURAN*_ _*BABBAN*_ _*MUTUM*_ Creating And Written By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 Sadaukarwa ga Nabeelah Rabi'u Zango. 🅿23 Tin a hanya khairat keta zuba surutu hk shima ya biye mata har suka zo gida ,,,, da kansa ya fito da ita rik'e a hannunsa har cikin gidan """""" knocking yayi dede room d'in Zarah da kyar ta taso sbd baccin daya d'auketa tin bayar fitarsa , tn bud'ewa ta ganshi da yarinya rik'e a hannu "" murmushi tai musu dukkan ninsu gamida mik'o hannunta tn son tazo gareta """ khairat kallon musayyet shiko ya d'aga mata gira alamun taje""" . Ita ma hannu ta mika mata tn murmushi dukkansu sukayo palor """" seda sk zauna tace my son ina kasamo baby me kama dakai? Tin kafin yabata amsa khairat tace la kunfi kama da yayana har idanuwanku da farinku """" dariya sukai musayyet yace dole mi kama a momy nace """ khairat k'ara kallon Zarah tayi ta kalli musayyet tace amma yana ganta k'arama ba irin momy ba kuma kenan ynz momynka biyu? Ta fad'a tana nuna ya tsunta guda2,,.... Dariya Zarah tayi tace yasu nankine tace sunana Khairat ni suna dayane dani ba kamar anty fa'eza ba ita tafiso wai ace mata mufeedah ko mufy """""". Musayyet yace wannan bakin sea yankeshi sbd surutu . Zarah dariya tayi ta kalli musayyet tace wacece fa'eza wacece mufeedah? Seda ya aje kan center sannan yace duk macs dayace ,kawai batason ace mata fa'eza sbd sunan kishiyar ummantane kuma bata raye amma duk da hk tana taya ummanta kishi. Zarah tace meye abun kishi ga wadda bata raye"""" Yayana zanyi wanka """ eh aiko nima zanyi my daughter zomuje ""hannunta yaja sk fita harda d'an gudunsu Zarah ta ware ido tn dan d'aga murya tace kuma a waje zakuyi wankan ta fad'a tana dariya """ tashi tai ta bisu dan taha ikon Allah. Yawo kawai taha sunayi cikin swimming pool khairat se dariya take suna 'yar tsare """""...baki Zarah ta bud'e ganin k'aramar yarinya ta iya wanka a ruwa amma ita ko za a kasheta bazata iyaba. Cikin mamaki ta zauna dg gefe tn kallonsu Musayyet murmushi kawai yk mata yn yawo a ruwa kamar wani kifi """""". Tace kaga ku fito kada babyn nan tai mura ""'' seda yai juyi a ruwa sannan yace mura ai sede kar a kuma amma nasan setayi """ shiyasa a gida momy take hanata wankan amma kinga yau tn free yakamata koyayane tayi. Murmushi tayi kawai seda sukai me isar su sannan sk fito khairat se tsalle tk tana dariya shima fitowar yayi kayansa duk ajik'e """ kallonshi zarah tayi tace aiko bazaka shigarmin palor a hakaba kana jike ta fada cikin wasa"""" smile yayi yace aiko sena shiga zan zauna anan ne kamar wata shanya. Dariya tayi yayinda ta d'auki khairat tsam sk kama hanyar part d'in su""" kamar ze kuka yace momy ni kumafa ?juyowa tai tn dariya tace seka bushe ka shigo . Hanni yasa a kansa ya tsuguna yn dariya khairat na masa gwalo tana cewa yeee shi ba a d'aukeshi ba . Dariya ya kumayi yn nuno khairat da hannunsa. Suna shiga ciki sukai toilet yayinda ta kwanto ruwa dg hiter dispenser me zafi ta sirkashi taiwa khairat wanka tasamata wata 'yar riga body hock kasan cewar wancen kayan sun jike. Abinci Zarah ta zuba musu khairat sezuba hira take zarah ko na biye mata . Ihun Musayyet kawai suka jiyo dg farfajiyar gidan da sauri sk nufo wajen rungume suka gansu shi da dady , dady meyasa bk fadamin zakata hoba ai danazo ,kafin ya bashi amsa aiko khairat na ganin dadynta itama ta kwasa da gudu tai wajensu """" ZARAH kam kamar wacce aka dasa ta kasa gane halin datake ciki ,gaba daya bataso dawo warsa ba hk kurun tana cikin farin cikinta wani zezo yashiga rayuwarta. Da gudu ta koma ciki Musayyet yaga hakan amma seyai tinanin ko itama murnar take amma seyaga har anyi mintuna bata sake fitowa ba. Alhaj Sa'ed ya d'auki khairat yn mata wasa ya shafi jikin Misayyet yace yana ganka a jik'e ? Smile yayi kawai khairat tace wanka mukai shine momynsa tace wai baze shigoba karya 6ata waje . Dariya Alhaj Sa'ed yayi yace ah da gaskiyarta kasan zakai wankan base ka dakko wasu kayan ka ajeba koda kagama seka saka. Musayyet ya shafi kansa yace ai dady momyn nan ta fiye rigima d'an duka dady yakai masa gaba daya sukasa dariya. Gaba daya part d'in dady sukai basu ganta a palor ba Alhaj Sa'ed hankalinsa nakan ta sosamune yafara ganinta kafin ya shiga room dinsa amma hakan besamu ba. Suna shiga khairat ta haye kan bed yayinda suka k'ara gaisawa da dady yai masa ya hanya yace lfy lau my son ya zaman gidan namu inceko yana mk dad'i ? D'an murmushi yayi yace eh dady bakinsa yak'i rufuwa dan murna dady yace da magana a bakinka my son tell me "" smile musayyet yayi yace I didn't say anything """ dady yace nasani shine nakeso ka fadamin ai . Ummm dama idan ka huta dady akan maganar nan ne dakace zk nemo mini wacce akeso yana fad'in hk ya yatashi da sauri ya fita cikin jin kunya. dan Dariya Alhaj Sa'ed yayi yace my son kenan khairat ya momynki ? Ya fad'a yn shafa kanta dariya tayi tace lfyarta lau dady. Musayyet na fita kai tsaye room d'in Zarah ya nufa yai knocking guskarta duk hawaye tataso ta bud'e nan sukai ido hud'u da juna ta sunkuyar dakaia k'asa yace momy meyasameki? Babu komai kaina ke ciwo tq fad'a tn kallon gefenta matsowa yai har yn lek'en face d'in ta yace kinsha magani kuwa ? Da sauri ta gyad'a masa kai alamun eh yace sannu idan bedena ba se a kira docto ko dama zamujr ai miki test sbd olcer ki. Tace to namaji sauki ,, yace sannu Allah yabaki lfy tace ameen. Har ze tafi ya dawo yace amma kinsan dady ya dawo kuwa? A abansani ba dg hk ta maida k'ofa ta rufe garam """" tsayawa yayi yarasa gano meke damunta to. Yn hawa upstair yai wanka yai alwala ya nufi masallaci koda yadawo neman layin Zarah yai tayi amma wayar akashe. Gaba d'aya sun had'u a dining amma banda Zarah,,, dady yacewa khairat taje ta kirawo ta . da gudu ta tashi suna mata dariya ganin rigar da Zarah tasamata wadda ta tsaya mata iya gwuiwa . Knocking tayi zarah ta bud'e tace wai kozo aci abinci """ gaban tane ya fad'i sosai tace to tsaya mutafi tare. Seda ta d'akko hijab tasa sannan sk fito "" tin da sk taho Alhaj Sa'ed yaga ta k'ara wani kyau da haske besan sanda ya aje spoon d'in hannunsaba ya zuba mata ido kawai. Musayyet ko hankalinsa nakan plate d'in yn cin abinci shikansa daya d'ago yaganta seyaji wani abu wanda yarasa ko meye shi d'in ,,,so tari idan yaji irin hk baya iya fassara ma'anar hakan sede kawai ya share abun ransa da zuciyarsa. Tn zuwa ta zauna kusa da khairat cikin rawar voice tace masa sannu da zuwa ko kallonsa bataiba. Shima cikin jin kunya yace sannu ya zaman kad'aici duk da nasan ga my son nan bari barinsa ma kad'ai yaisheki. Se anan tai murmushi suma sukasa dariya """" da kansa dady yazuba mata . Kowa yaraci amma banda ita e juya spoon take kawai a hannu. Musayyet yace dady ina phone dinka ? Yace tn room lfy mene '? A a dama number budurwata zan sa maka nasan zaka iya bincikamin tinda ni yanzu kona buga bata d'auka. Kallonshi zarah tayi kawai tana mamakin rashin kunya irinta musayyet . Dariya Alhaj Sa 'ed yayi yace maza jeka dakko insha Allah seta zama mallakinka domin farin cikinka shine nawa. Da sauri musayyet ya tashi yn smile gamida d'agawa Zarah eyes yace momy zakusha biki. Dariya tayi kawai kanta ma k'asa Alhaj Sa'ed kuwa duk hankalinsa nakan duk wani motsi nata. [06/09, 16:21] Ummee Mukhtar: *⚜BRILLIANT* *WRTS* *ASSO*🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *_AURAN_* *_BABBAN_* *_MUTUM_* Creting And Written By _UMMEE _MUKHTAR🎁__ 🅿24 Musayyet na shiga yaga phone d'in kan bed, cikin zumud'i yakai hannu ya d'auka ya shiga sk number """ meze gani ? Kawai seyaga sunan My one ajikin number , da mamaki yake kallon number cikin ransa yn cewa toko mistake nak'arayi ? Amma kuma ai na haddace number batin yanzuba , k'ara saka number yayi amma still abu d'aya tk nunawa lokaci d'aya ya zube kan bed yn dafe kansa, ya ilahi taya hk zata faru may be nayi mistake ne ,,,,, Wayar ya d'akko ya dawo palor jikinsa duk ba kwari """ Zarah ce ta juyo dan jin tafiya abayanta nan sukai ido hudu da Musayyet ,gaba d'aya sukaji gabansu ya fad'i wanda basu san dalili ba """ Musayyet kallonta kawai yk cikin wani yanayi wanda shikansa baze fassara ya yake cikiba. Zarah tai saurin kauda kanta gefe tana k'aramar ajiyar zuciya- Yn zuwa ya mik'awa dady wanda shi kuma tin dazu ba abinda yk inbanda kallon Zarah. Ok karanto min number dady ya fad'a yana kai tea bakinsa ,,,,Kirane yashigo wayar dady yai pinking call shiko Musayyet da sauri yabar gun yahaye upstair yn waiwayen Zarah"""" da hk zancen bada number ya shiririce. Yn shiga room yai saurin d'aukan phone dinsa yashiga sk number irinde wacce yasa d'azun itace de """ tsaye ya mik'e ya shiga zirga zirga yn shafa kansa yace kumafa dede nk sawa meyake shirin faruwa ne ? Amma ba komai I have to way . A k'asa kuwa Alhaj Sa'ed se jan Zarah yk da hira ita kam tayi shiru batasan meyasa tafison ta zauna da Musayyet ba idan suna tare yakan mantar da ita damuwarta wacce tk damunta. Duk hirar da yake bata tanka masa sede khairat da itama take nata surutun . Se dare sukai shirin tafiya gidan Momy Wanda Zarah taiwa Khairat make up mekyau ta kuma zuba mata kayam kwalliya a wata bag ,,,,. Sosai Alhaj Sa'ed yaji dad'i har ransa . Cewa Musayyet yayi ya shirya suzo suje, amma se yace kansa kemasa ciwo """"Dady yace nina rasa irinka abu na damunka seka barshi kai wasarere da lafiyarka bk kulawa ,idan anyi maganar zuwa hospital kace a k'yaleka wai ze dena,,,, what kind is this? Musayyet yaimurmshi yace to dady barina kira doctor ko""" ..Dady yace yauwa ko kaifa my daughter mujeko""".Khairat tace to dady amm momyn bata fito ta bimuba na kirawota? Dady yai 'yar dariya yace no itama zata zone amma ba yauba ,muje karmi dare,,,,. ...gun Musayyet taje tai masa bye bye """"" shima yn smile ya d'aga mata hannu yace a gaida momy. Suna fita Musayyet ya kwanta a palor a time d'in 8 :00 pm Zarah na room d'in ta tin datagama cin abinci ta shige tak'i fitowa. Jin shirune yasa shi tashi yaje yafara knocking yana tsaye jiyak'e k'irjinsa na bugawa da k'arfi yai saurin saka hannu ya dafe gun gamida runtse ido . Zarah tasowa tayi ta tsaya gami da cewa waye? Murmushin k'arfin hali yayi yace nine""" da sauri ta bud'e dan dama tin d'azu hk kawai ta tsinci kanta da son ganinsa. Da murmushi akan face d'insu duka tace se yanzu ka sakko? Yace eh momy hira kawai nakeson miyi """ Tare sk jero kamar wasu masoya aduk sanda ya kalleta seyaji gabansa ya fad'i . Zama sukai a kujeran dk face d'in juna ya kalleta yace me kika sani gameda da soyaiya ? Dasauri ta kalleshi ta kalli TV wacce suke haska indian film tace soyaiya aganina halittace wadda Allah ke sanyawa a zukatan masoya wato mace dana miji yaro ko babba """"",, Kuma hakan nan lokaci daya jininku kan iya had'uwa dama wanda bk saniba. Tin data fara magana yk kallon mouth d'in ta harse datai shiru sannan yai ajiyar zuciya """yace Momy ina cikin matsalane amma kitayani da addu a . Sedata gyara d'an k'aramin hijab d'in ta sanan tace zan tayama komak zezo da sauki my son . Murmushi yayi yace ngd momy. Kallonsa tayi tace me kk gani ga macen da aka aura mata wanda bataso kuma mahaifanta sukai mata dole sbd wani dalili nasu musamman ma gashi mutumin idan ya kasance babba ne? Sosai yaji maganar aransa amma wace amsa ze bata? Kallonta yk da sexy eyes d'in sa yace kawai abinda nasani shine bazata samu duk wata kulawa ba wadda saurayi matashi ze bawa yarinya wacce tk dedeshi ,,, zatai zaman hkr ne kawai dashi tinda har bata sonsa . Amma meyasa kikamin wannan tambayar ? Gani yai tn hawaye a face d'in ta da sauri ya taso har inda tk ya tsuguna har k'afafuwan su suna gogar na juna yai saurin janyewa jiknsa har rawa yk yace momy lfy meke damunki konine na mk wani abun? Ya fad'a muryarsa na rawa. Da gudu tai room d'inta ta banko k'ofa . Musayyet ya dafe kai idonsa yaija nan da nan yaji ciwon kai na neman kamashi. To se wajen 11 dady ya dawo Musayyet a time d'in ya hau upstair amma yn zaune kan wata chair fara yana shan tea lokaci lokaci yn kallo hanyar room d'in Zarah . Dady yn zuwa yai room d'in zarah yaita knocking amma shiru , jin knocking yayi yawa yasa Musayyet d'a lek'owa yn hango dady amma sam Zarah tak'i bud'e wa. Hk ya koma part d'in sa ransa babu dady, yanzu hk ze zauna batare daya kusanceta ba? Hk ya kwanta yn tinane tinane. Da safema hk yaita jiran fitowarta amma shiru gashi ana jiransa domin sunada meeting around 9. Gashi bayason yai mata knocking kartaga yadameta. Hk ya fita masu rufa masa baya sk bishi da motoci. Se 12 ta fito cikin riga da atamfa dinkin riga da siket wanda suka matseta se mayafi ruwan kayan wanda ta d'ora akanta sbd batasa d'an kwaliba. A dining ta zauna tai tagumi takasa koda motsi ne. Musayyet ne ya sakko wanda kallo d'aya tai masa taji wani abu a ranta game dashi tabbas kanada kyau my son duk wacce ta aureka tayi sa'a. Kananu kayane ajikinsa wanda sukai dede da fatar jikinsa se k'amshi yk face d'insa akantata har yak'araso gun. Haka shima yk ayyanata aransa gameda kyawun da Allah yai mata gani yk kamar tafi ko yaushe kyau. Zama yayi gefenta yace mng momy ya kika kwan d'an smile tayi snn tace lfy . Shirune ya biyo baya ta gefen ido yk kallon yanda tai kyau har wani shek'i take yi . Cen tace dama inason zuwa saloon ne ka tambayrmin dadynka . Smile yayi yace ok. Number dady ya kira ya sheda masa cewar momy nason zuwa saloon. Yace ok seka kaita sekun dawo . Yace na kaiki momy zami iya zuwa yanzu? Da sauri tace eh dama yawon takeso """"" dariya yayi yace muje to. Tare sk fito ta shiga gidan gaba dan yauma cewa yayi shiba drivern ta bane """""" dariya ya kumayi yace ai grimankine momy. Fita sukai dg gidan seda suda sk hau kan titi yaji tayi shiru wanda kalamansa na jiyane ke mata yawo akai nacewa baze sotaba kawai zatai zaman hkr ne. Lura yai da dogon tinanin datakene dan hk yace momy na baki fad'amin sunanki na gaskiyaba kawai e inacemiki momy ne ya fad'a yn kallon kan titi. Kallon shi tai snn tai smile tace sunana ZARAH ,,,,,kaifa? Wow Momy u have a nice name """ yace ni sunana Musayyet tace sunan da dad'i, yace ai bekai nakiba . A haka har sukazo gun saloon d'in zata fita kenan yace ga kud'in gyaran kan ya mik'a mata ta amsa tace sena fito """ zata kuma tafiya kenan yace samin number ki, zani wani wajene idan naadawo sena kira . Smile tayi tace ok Phone d'in sa ya mik'a amma wata k'arama ba waccen wadda yai saving ba. Tn gama sawa ta mik'a masa yace sena dawo momy na murmushi tayi kawai ta shiga wajen wanda ya had'u Sosai . D'aya wayar ya d'akko ya shiga saka number nan yaga sunan funny gal d'insa ya fito rad'au kan phone d'in sa ido ya zare yana sake kallon number itace d'in de. Wani gumi yaji yn karyo masa duk da sanyin ACn motor da sauri ya fito dg motar yn kallon gun da Zarah ta shiga jiyai k'afafunsa sunkasa d'aukan sa nan da nan hawaye sk shiga zarya a face d'in sa yn girgiza kai gamida kifa kansa jikin motar. Zarah dg ciki ta hango matarsa be tafiba dan hk ta lek'o adede time d'in ya d'ago kansa duk hawaye wanda ita kuma ta juya baya dan komawa ciki """" da hakane besuyi facing d'in junaba bayanta yk kallo yana ja dabaya yana girgiza kai . Love you my fans [06/09, 16:21] Ummee Mukhtar: *⚜*BRILLIANT* *WRTS* *ASSO*🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ _*AURAN*_ _*BABBAN*_ _*MUTUM*_ Creating And Wrttn By _UMMEE _MUKHTAR🎁__ _SADAUKARWA_ ga Nabeelah Rabi'u Zango. 🅿25 Mota ya bud'e ya shiga yasoma gudu kamar ze tashi sama jiyake kamar zuciyarsa zata fashe sbd wani mugun zafi dayakeji tana masa. Ahankali yafara tinanin irin zaman dasukai da yanda yakejinta aransa dama mafarkin dayake akanta"""" har kawo wasan dasuke tare ,Ashe itace wacce yk nema wannan waca irin k'addarace ta afka masa ?. Kuka yafarayi kamar wani yaro yn share hawaye be au neba yaji yadaki wata babbr mota nan take kansa yabugu da sitiyarin motar """"" take motar takama katan tanwa akan kwalta harse data kai jikin wani dogon gini sannan ta tsaya ,,,,,,,. Musayyet ko bema san halin dayake cikiba dan tini ya sume tin da ya bugu akansa. Nan da nan mutane aka taru gurun suka kaishi wani babban hospital dake kusa dagun""""". Da sauri doctors sk amshe shi ganin halim da yake ciki ko motsi bayayi ga jini na zuba a goshinsa. Alhaj Sa'ed yn cikin meeting wani dg cikin yaronsa yazo yace masa ammasa wayane kan cewa sir Musayyet yayi Accident. Da sauri Alhaj Sa'edya mik'e tsaye sauran mutanen dk gun suka mimmik'e tsaye suna jajantawa lamarin """" da sauri yabar gun sauran jama'ar dk gun wasu dg ciki suka biyo bayansa dan yin rakiya da kuma ganin halin da Musayyet ke ciki. Da gudu motocin suka shigo harabar Hospial d'in Alhaj Sa'ed be tsaya an bud'e masa murfin k'ofa ba da sauri ya fito idanunsa duk hawaye . A kwance ya tadda Musayyet an d'aur masa kansa da bandej ga kuma k'arin ruwa ansa masa """""" Bacci yake abinsa abin tausayi lokaci daya harya fad'a. Alhaj Sa'ed ya shafi kansa hawaye na fita dg idonsa yana d'igowa akan fuskar Musayet""""" yace sannu d'ana zaka samu sauk'i da yardar Allah yafad'a yn kwallah. Zarah kam tini angama mata saloon zaman jiran Musayyet kawai tk amma shiru , gashi ta buga wayar ance tana kashe """" har yama tayi Musayyet shiru bashi alamunsa hakanan taji gabanta yasoma fad'uwa wanda batasan daliliba. Se wajen 5:49pm Musayyet ya farfad'o bakinsa d'auke da sunan Zarah """" Alhaj Sa'ed da sauri ya rik'e hannunsa yn mai sannu shiko Musayyet idonsa rufe se kiran Zarah yake ,. Abinda yabawa Dady mamaki kenan jin sunan Zarah abakinsa . Komawa yai da baccinsa Dady yai tagumi ya koma kan kujera yazauna yn tinane tinane. Oh my God yafad'a yn ciro phone dinsa dg Aljihu """"layin zarah yakira itama da ike sotake tabar gun dan hk ta d'auka murya kamar zatai kuka ,,,,tin kafin Alhaj Sa 'ed yai magana cikin murya me sanyi tace Ina my son har yanzu be dawo ba nadamu tindaya kawoni yatafi yace zekira idan yadawo amma har yanzu be kiraba """ na kuma buga wayar ance tn kashe. Tin data fara magana kansa ya daure ganin cewa har kuka take shirin yi """.gashi ko tsayawa batai ba tin data fara magana. Ajiyar zuciya yayi yace fadamin inda kike zanzo """" Kallon wajen tayi snn tafad'a masa """da kansa ya fito dan d'akko ta . Tsaye take a bakin gun tin g nesa ya hangota yai parking ya fito da kansa yace mutafi. Bayan mota ta bud'e ta zata shiga yai saurin rik'e hannunta yn kallonta fuskarsa daka ganshi zakasan yayi kuka"""" hankalin tane ya tashi ganin idon babban mutum da alamun kuka a idonsa. Kallon datake masa ne yasa shi zuba mata wanda aganinsa kallon k'auna take masa """. Da sauri taja baya tn kallon gefen hanya""""" shima ajiyar zuciya yayi yace ki shiga gaba mutafi """". Fafur tak'i shiga gaban to bayasaon 6acin ranta hakan yasa ya kyaleta ta zauna a bayan. Hospital d'in suka nufa se zare ido tk ganin ba gida suka nufa ba. Da sanyin jiki sk fito har inda aka kwantar da Musayyet suka nufa wato roomB . Alhaj Sa'ed shiya fara shiga room d'in Zarah na bayansa cikim tsoro tk biye dashi. Ganin Musayyet kawai tayi kwance yn bacci gashi da alamu accident yayi. Da sauri ta k'arasa gun ta yardar handbg d'in ta ta nufi bed d'in gamida rik'e hannun Musayyet tasa kuka . Mamakine yakama Alhaj Sa'ed ganin irin kukan datake . Abun ya kull masa kai yataso yazo inda tk yace pls dena kukan ai da sauki """" inaga daya farka gida zamu wuce azo cen arika dubashi. Zarah ta share face dinta gamida zama dede inda kan musayyet yk rn kallon yanda bandej d'in kansa yafara jik'ewa da jini bayan wanda aka sauya masa har guda 2"""".. Se wajen magria ya farka yn bud'e ido ba wanda yagani se Zarah wacce bacci ya d'auke ta akan kujera Dady kuma ya dan fita waje. Da kyar ya tashi zaune ya jingina jikin bango yn kallon ta gamida nunata da hannu cikin voice me ban tausayi yana cewa kece wlh kece itace Zarah ta itace me sani dariya da farin ciki wlh itace kuka yasanya yana dafe kansa wanda ke masa ciwo. Tasowa yayi ahankali har inda tk ya lek'a face d'in ta yn share hawaye"""" Kuka taji anayi a gefenta dan hk ta farka a razane shi tagani dagafenta yn kuka . Jiyai tace sannu m son kallonta yk cikin ido ko kiftawa ba yayi itama din shitake kallo dede nan Alhaj Sa 'ed ya shigo sallama yk amma sam basu san yanaiba abun da ya k'ara d'aure ms kai kenan wata sallaman ya kumayi amma basu san yanai ba dan hk ya maida k'ofa ya rufe ya fita. Guri ya samu ya zauna dg cikin hadaddun kujerun dk wajen ya shiga tinani . Ashe accident kayi shiyasa bk dawo ba? Sannu Zarah ta fad'a tn kallon jikinsa. Kai kawai ya d'aga mata yn komawa kan bed d'in sa. Duk motsin da yai se zarah tace masa meyake so yayinda aduk sanda ya kalleta yakejin sonta na k'ara shiga ransa. Se wajen 9pm dady ya dawo inda suka shigo shida momy harma da fa'eza da khairat """" Har k'asa zarah ta gaida momy yayinda momy tin data ganta setaji tanason yarinyar tambayar dataiwa kanta kenan mezesa taso kishiyarta ? Yarinya kamar wannan kyakykyawa daba macen dazataso mijinta ya auro kamarta. Zarah tin data gaidasu ta maida hankalinta kan musayyet duk motsinsa idonta akanta gamida gyara masa pillow dayi masa sannu akai akai. Sosai momy abun yabata mamaki """ d'an wannan zaman dasukai har sunyi sabo da juna kamar hk? Fa'eza kam hararar zarah kawai tk tn dan tsaki ita kadai . Se 11 dady yace tafiya zasuyi gida doctor yace zasu iya tafiya . Nan momy tace gida zasu wuce dashi """ yayinda Musayyet yace gidan zarah ze zauna """"" harararsa momy tayi da yai k'asa da kansa yn kallo zarah . Alhaj sa'ed na kallonsu yai ajiyar zuciya yace gidansa zasu wuce dashi. Nan suka fito suka kama hanyar gida momy da fa eza kuma suma sukai gida. Gate aka bud'e musu har gun parking dady ne yakamashi sk shiga ciki har sama yakaishi yayinda ya kwantar dashi kan bed. Zarah room d'in ta tashiga ta zauna gamida tagumi shin meyasa tadamu dashi sosai ? Musayyet yace sannu dady ngd Allah yajikan mahaifa""""" dady baya yajuya yana share kwallah gamida juyowa ya shafi face dinsa yace ameen my son kasamu kai wanka kai sallah Zarah zata kawo mk abinci. Da sauri yace a a dady kainake so kakawo min Dariya yayi me ciwo yace bakomai zan kawo mk. Dady hannunsa rike da plate ya hau upstair ya kaiwa masa abincin """""abaki yk bashi sbd son da yake masa. Se wajen 12 ya sakko dan zuwa gun baccinsa """ yn fita da sauri musayyet ya taso ahanakli yn lek-en dady yaga ko zashi dakin zarah"""""" . Dady ko wani k'aramin mirrow a hanunsa yk tafe wanda yk haska masa duk abinda ke bayansa "": nan ya hango musayyet na lek'ensa duk da halin dayake ciki na raunika ajikinsa da kuma rashin kwarin jiki amma ahaka yataso. Dady wani d'an murmushi yayi sannan yai hanyar part dinsa . Musayyet ganin dady be shiga d'akin Zarah ba yasa shi ajiyar zuciya gamida komawa d'akin sa""" wanka yayi sannan yai jero salloli had'i da addu o I. Dady koda ya shiga room dinsa kasa bacci yayi yana jinjina alamomin so da k'auna dya gano a idanuwansu tsagwaronsa da yanda yashigo hospital yn ta sallama basu san yanaiba da yanda tadamu da musayyet sosai alokaci daya. Numfashi yaja ya shiga zirga zirga a d'akin """ tabbas akwai abinda yk tinani akai amma yasan abinda zeyi ta hakane zegano koma menen """" da wannan tinanin ya kwanta amma babu bacci a idonsa. Love you All😊🤝🏻 *⚜BRILLIANT* *WRTS* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written By *UMMEE* *MUKHTAR🎁* KUYI HKR KWANA 2 PHONE D'IN CE TAYI ACCIDENT DAGA K'ASA ZUWA TAYALS INA DAUKANTA NAGA TAYI WANI FARI FARI SHUDI SHUDI🤣🤣SE YANZU NASAMU WATA😂👏🏻. 🅿26 Da asubar fari Dady da kansa ya hau upstair dan duba jikin Musayyet da sauki yasame shi dan a time d'in ma zaune yk da laptop d'in sa yana duba wasu mahimman aikin dazeyi. A round 9am DADY shikadai a dining ba wanda ya fito cikin Zarah da Musayyet da yin breakfast" . Kallon part din Zarah dady kawai yk sannan time by time yn kallo upstair wai ko Musayyet ze sakko. Shiru har 10 ba wanda ya lek'o dan hk yagaji da zama dakansa yaje yaiwa zarah knocking dama idonta biyu kwance tk cikin shigar kananun kaya se dogon hijab har k'asa wanda ya rufe mata dukkan jikinta. Tace waye? dady yai murmushi yace nine """"" Jitai kamar karta bude amma de ta bud'e kanta nadaga gefe ta gaidashi """"kallo daya yaimata yaga face d'in ta kamar cikin jin haushi tk dan hk kawai yace mata tazo su karya """" cewa tai bataci ta koshi """". Kai ya girgiza mata yace hakan baze yuwuba wuce muje ki breakfast"""" kallonshi tai snn ta wuce gaba yn kallon yanda ta canja tai k'iba da wani haske tada k'arayi. Da kansa yaja mata chair ta zauna ya shiga hada mata tea da sauran potatoes da wainar kwai """wayarsa ya ciro yakira Musayyet kan cewa ya fito su karya idan kuma baze iyaba se a kawo masa. To dady zan iya gani nan yafada yn kallon wayar. Cikin mintina kadanya sakko sede tin dg nesa yaji inama ya koma dan gano Zarah da yayi zaune gefen dady tn shan tea. Gani yai tamasa wani fresh da ita"""" wani yawu ya hadiya yai saurin komawa amma dady na kallonsa dan hk cikin daga murya yace my son ina kuma zaka? Oh my God yaganni yafada yana shirin sakkowa. Tin daya taho kafafunsa ke hardewa hr yazo yasamu guri yazauna Zarah ko ta maida hankali kansa cikin nuna damuwa tace ya jikin ? Kai kawai ya d'aga mata ahankali yace da sauki. Murmushi tayi ta shiga hada masa kayan breakfast dady na kallonta ta gefen ido shiko musayyet kamar wanda aka tsoma a ruwa jikinsa har d'an rawa yk yakasa samun nutsuwa. Tana gamawa ta mika masa tn smile shima k'ak'aro smile d'in yayi yace thanks amma yakasa sha . Dady ya numfasa yace yajikin naka zako ka iya fita?..... Musayyet ya girgiza kai yace no dad vanjin zan iya zuwa ko ina sbd ina yin jiri kadan kadan. Dady yace owk sannu anjima doctor zedawa karka damu"""" tashi yayi tsaye dady yace fita zanyi """""" amma bari naje room na dakko bag dina """ to dady musayyet yafada yn kallon dady. Bayan ya wucene ya kalli zarah yace ngd fa Momy """ kallonshi tai tn motsi da baki snn tace for what. ? Murmushi yayi snn yace for everything""""". Smile tayi snn ta dubi gefen kansa tace har yanzu da sauran blood gefen kanka ta fad'a tana kai hannu gun """ k'amshin turarenta ne yabigi hancinsa ya lumshe ido yn jin wani sanyi aransa . Tace sannu na shiga damuwa najika shiru ashe ba lfy ba sannu. Kallonta kawai yake nan da nan hawaye suka shiga zubo masa zesa hannu ya share tai saurin saka tushi tana goge masa tace sannu nasan haryanzu yana maka zafiko? ta fad'a cikin nuna jin tausayinsa. Dady ko na kallonsu danbe rufe door gaba dayan taba dama so yk yagano wani abu """ jiyai jiri na dibansa yai saurin rufe kofar ahankali yazauna gefen bed ya shiga duniyar tinani. Yarinyar nan meyasa tafi kulawa da yaron nan akaina ? Meyasa tafiyin fara a da dariya inde yana gun? Hk yai ta tinani dg karshe yazo ya fita yana shafa kan musayyet yace sena dawo. To dady Allah ya kiyayr hanya. Yana fita dady Musayyet yace Zarah ta dakko masa maganinsa a upstair cikin drower. Tashi tayi shiko yabi bayanta da kallo yanda tk tafiya ya shafa kai gamida cewa I think I leave dis house. Bazan iya zamaba """bazan iya jure ganin abun dana dade ina nemaba ,,,,bayan kuma bazan iya samuba I can't . Zarah na shiga taga komai tsaf se k'amshi yk kamar ba d'akin namiji ba nan ta shiga duba maganin ko ina amma bata ganshi ba. To zarah akwaita dajin zafi dan hk ta cirw hijb d'in ta taci gaba da nema Musayyet shiru yaji dan haka yabi bayanta yana takawa asannu sbd raunin dk kafarsa. Harya shigo bata ganshi ba shiko tsaye yayi besan sanda yatake k'afarba wacce a da yk d'angaleta sbd zafin datake masa """" kallonta kawai yk ganin body hk din datasa duk ta kama mata jiki se wando fencil wanda ya fito mata da surarta. Hannunsa ya hard'e a kirji ya jingina jikin bango yana kallonta yana lumshe ido . Tace kai bangan shiba barina koma nace ban ganshiba """ juyowar dazatayi taganshi tsaye idonsa rufe da alamu yaji dadin tsayuwarsa ahaka. Tai saurin daukan hijab tasa tana leken face dinsa ..... Har gabansa taje ta hura masa iskan sannan ya bude ido sukai facing yai saurin gyara tsuwarsa yana kame kame """ yace kinganshi? Tace a a na duba ko ina but I did not see him"""" Yace bakomai tace bari naje nai wanka Allah yabaka lfy . Ameen ya fad'a yana ķallonta . To kwana biyu a tsakani hk musayyet zesa kujera. a upstair da dare yayi waiko zega shigar dady dakin Zarah amma sam baya ganinsa hakan ko ba karamin dady yaiwa musayyet ba a ransa . Kuyi hkr zan muku wani anjima yanzu ina wani uzurine👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻 *⚜BRILLIANT* *WRTA* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And Written by _UMMMEE_ _MUKHTAR_🎁 Wannan page d'in nakine Princess Ayshat Aysm 😍 barkammu da sake haduwa a karo na biyu Allah yabar k'auna😘😘😘😄 🅿27 2days later Dady yaje gidan Momy bayan yasha juice ne Momy taga ya shiga duniyar tinani kamar shikadai ne agun"""" Hannu tasa ta ta6oshi tace Alhaj lfyanka kuwa wannan wane irin tinani ne hk ? Dubi fuskarka kwana biyu kamar ka rame dan Allah me kk tinani? Alhaj ya numfasa yace karki damu kin kirani awaya meya faru ? Momy ta gyara zama tace dama akan maganar auran musayyet """""kasan tin kan kayi tafiya nai mk maganar kace sk dawo. Eh hakane wani abunne? Tace a a dama sonake a hadasu da fa'eza kasan tana sonsa yarinyar. Kallon ta yai yn cire hula kan center yace ita take sonsa ko kuwa susukeson juna? Momy tai jimmm eh to shima ai baze rasa son taba yanama sonta """""""" To shine nace gara ayi abun da wuri tinda yaron ya girma kuma sun fahinci juna. Owk kirawo min yarinyar naji . Momy ta dauki phone takira fa'eza cikin sauri tazo har kasa ta gaida dady ya amsa cike da kulawa. Kin bawa ko musayyer takaddunki? Eh dady yau kwana 7 kenan da bashi. Yace gud am kinason musayyet da aure kokuwa? Ya kara tambayarta akaro na biyu. Sunkuyar dakai tai kasa tn rufe face dady na kallonta """" Ita kam momy kamar ta maketa dan haushi """"" aranta tace kaga mumafukar yarinya zamani kenan . Dady yace kinaso magana zakimin sauri nk mumada meeting ne nan da ravin awaya """" wayarsace ta shiga k'ara fa 'eza kam sanin inde dady yashiga wata sabgar zancen ze wucene dan hk da sauri tace inasonsa dady . Yace ok tashi kije """ wayarsa ya dauka seda yagama snn ya juyo gun momy yace naji ra ayin yarinya saura na yaro kinsan ban ta6atiwa my son dole akan duk awani abu na rayuwaba """"kuma hk duk abinda yace yanaso sanin kankine senai masa abunnan komai wuyarsa. Tsaye ya mike yn saka hula me uban tsada se kyalli take"" sannan duk abunda bayaso nima bana sonsa idan ya amince se ayi """" idan kuma bayaso to ba abinda ze canja sena dawo. Fita yayi momy ta bishi da ido cikin ranta tace taf yanzu idan be yarda ba kenan shkenan ? Tsakani da Allah taya zaka dinga bin ra ayin yaro akan komai""""" Ai akwai inda akewa yaro dole """.duk abinda tk ita kadai take fadanta dan kuwa tini dady ya tafi. Waya ta dauka tashiga Kiran musayyet """" Kwance yk kan sofa yayi ruf da ciki se danna remote yk amma azahiri bemasan abunda yk dannawaba sbd tinanin daya mai yawa. Ringing yaji yn dubawa yaga name din my momy dan hk da sauri ya dauka. Momy ina yini ? Lfy ya jikin da sauki to Allah yakaro sauki""" ..Ameen momy Yauwa dama dadynka ze tambayeka akan auran kane"":" ze tambayeka kana son fa'eza to wlh karka sake kace bakaso inde baso kk ranka tai mugun 6aciba """" kaida kai mata hakan in ba kaiba uban wa ze aureta kaji nagayamaka ko? Tin data fara magana ya mik'e zaune ya fara hawaye """" to momy na amince da dukkan za6inki. Ai ba za6ina bane "za6inkane koka manta in tina mk. Kuka musayyet yafara tai saurin kashe wayar dan bataso ya karya mt zuciya. Tsawon kwana 3 dady bewa musayyet maganar fa'eza ba snn sam musayyet ya dena sakkowa k'asa kullum yn sama """" idan dady yace ya sakko seyace yaci abinci """haka zarah zataje room dinsa taita knocking amma yanaji zek'i budewa sbd bayaso ya dinga ganinta tana k'ara saka masa sonta ne aransa wanda shikuma so yake ya cire shi amma ina kullun k'aruwa yk. Gashi batada number sa kasancewar ranar data bashi number ta bekiraba bare tagani . Sosai tashiga damuwa itama dena fitowar tayi kullun tn daki Haka dady zeta kiranta awaya tak'i dauka abun duniya yaiwa dady yawa. A round 9pm dady ya hau upstair yasameshi kwance duk ya rame dn ko aiki yanzu yadena fita hk za aita kiran wayoyinsa daga k'arshema kashe su yai gaba daya. Da sauri dady yakarasa gunsa yace lfy kuwa yafada yn tallofoshi zuwa kirjinsa . Da kyar ya bude ido yace lfy lau dady"""" Dady yace ah ba lfy ba innalillahi phone dinsa ya ciro ya kira doctor ba afi mintunaba yazo ya dubashi """ sir inaga sede muje hospital dan akwai gwajin da zan masa"""" amma yanzu gwajin danai ya nuna cewa zuciyarsa tana bugawa da saurine wanda ze iya kamuwa da ciwon zuciya so abun da nk gani shine muje hospital dina sena checking dinsa. Da sauri aka fita dashi akashi amota dan ko takawa bayayi magana ma se ahankli yk yinta""""""""""" ba abinda idonsa ke fitarwa se hawaye . Bayn fitarsune Zarah ta kasa hkr da rashin ganinsa dan hk ta kuma hawa upstair kozata sameshi. Tana hawa taga kofar abude abinda yabata mmk kenan. Babu kowa adakin toilet ta shiga nan ma bayanan idontane yakai kan k'aramin fomfan wanke mouth nan taga alamun jini agun. Tsoro taji dan zarah bata kaunar taga jini koya yk Kan bed ta kalla taga komai tsaf se wani k'aramin book wanda yasha zanen flowers. Hannu tasa ta dauka """ shafin farko sunan ZARAH ne wanda aka rubuta da manyan bak'i an kuma kewayeshi da zanen flower mekyan gani. Smile tayi cikin ranta tace sunan masoyiyarsa kenan?. Shafi na 2 anrubuta KIMMIN NISA """"TAYA MA ZAN KASANCE MIJINKI? HAR ABADA """" TAYA ZAN IYA AURAN MATAR BABBANA? Jitai jiri na dibanta tai saurin zama tana ware ido """ tana bud'e shafi na 3 Gani tai anrubuta Musayyet hello Zarah hello waye? Musayyet Am dan Allah ina neman Momy ne""? Zarah Ah kamanta kaka kake nema to wannan baby ce """. A nan ne taga anyi zanen dariya na 'yan cartoon Daga k'asa kuma akai zanen hawaye . Da sauri Zarah ta mik'e tsaye tana ganin room d'in yana mata dishi dishi """ kuka tasaki tana kallon k'aramin book d'in gamida rungumeshi a kirjinta""" kuka take kamar bazata denaba """ kamar me ta6in hankali ta rarumi wayarsa ta shiga saka number ta """ sunanta tagani a wayrsa wadda yai saving da funny gal """""::::exactly irintace wacce wannan wanda batasan kowaye ba yk kirantå da ita . Kuka tasa tana tino irin farkon haduwarsu awaya da sanda yazo gidan tana amarya atime din ta juya bayanta """"kawo sanda yazo gidan yk tsoratata dama zaman da sukayi. Room dinne ya farai mata rawa da dishi dashi tai kokarin tashi amma jiri ya debeta nan ta kife ta bugi da drower ta fad'i sumammiya . 😍😍se tomorrow insha Allah muna tare✌🏻 *⚜BRILLIANT* *WRTS* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Creating And wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ THIS page is urs my frnds😂 Last lady 🤭 Maman Ahmad Fulanin tashi🤭 Sister Rukayah Anty Nafisah and Ummu Ramlah Ina yinku nima Allah yabar k'auna😊 WE ARE TO GETHER✌🏻💃🏼. 🅿28 Tin Ahanya Dady ya kira Momy ya sheda mata data samesu a hospital jikin musayyet ne ba dad'i. Hankalinta a tashe tasa hijab taiwa driver waya""""" nan yazo da mota har inda zata fito suka shiga itada Khairat suka wuce. Da sauri aka amshi musayyet gamida d'akko well chair amma dady da kansa ya rungumeshi a k'irji har d'akin da za a kwantar dashi. Doctor 2ne akansa suna masa gwaji gwaje daga k'arshe sukai masa injection wanda ze samau relief ciki kuwa har data vacci . Dady zaune gabansa ya tsura ms ido se kwallah ke fita a idonsa """"" doctor ne ya shigo hannunsa rike da papers da hanzari dady ya tashi yn mika masa hannu """" Bacci yake yi har yanzu? Cewar doctor """ dady yace eh """ Allah yanashi lfy ameen Alhaj Sa'ed yace gamida cewa mk damumsa ne.? Doctor yacire farin glass din dk face dinsa yace wato binciken da mukai yanuna cewa wani bangare dg cikin heart dinsa ya samu matsala sakamakon yawan tinanin dayakeyi"""". Alamu sun nuna akwai abinda ke damunsa. So kai yakamata kai k'ok'ari ku gano dan asan yanda za a magance abun """"""''""" idan ba ai dagaskeba ze iya shafar duka sauran bangaren zuciyarsa . Alhaj Sa'ed yace innalillahi wa inna ilaihi raju un """" bakomai ngd sosai yafada yana komawa kan kujera yaraf. Marry ce ke gyara part din zarah tana gamawa idonta yakai kan upstair "" ganin kofar a bude yasa ta nufi gun domin tinda taje kwana 4 dasuka wuce musayyer yace karta kara zuwa bata sake shiga dakin domin gyara ba """ yau dimma dan taga fitarsu ne zuwa hospital. Tn shiga taa Zarah kwance ko numfashi batayi hannunta rik'e da karamin book din nan wani ihu tasa tana kiran su oduwala basujitaba kasancewar da nisa dan haka ta debo ruwa ta yaiyafa mt amma shiru ko alamar motsi bataiba. Wayar da dauka ta shiga kiran Alhaj Sa'ed yn dauka tace sir madam ba lfy ta sume:::""... yace what ? Yes sir nima yanzu nazo na ganta """" . Ai d gudu dady ya fito driver yaja sk tafi .''' A time din momy suka shigo hospital din """"" shima yaganta kamar yanda ganshi dan hk yai mata waya cewa subiyosu abaya. .hk ko akai motarsu dady na gaba tasu momy ma baya har gidan sk isa. Da sauri dady yai sama momy na tambayar ko lfy amma cewa yk kawai ta biyoshi. Sama suk hau nan sk samu marry se kai da komawa tk duk ta rikice """" da sauri dady ya nufi Zarah yana salati momy ma hk tasaki hannun khairat gamida tallafo zarah """" dady ko kuka yasa momy tace ai ba kuka zakaiba hospital din zamu wuce. Har mota akasa Zarah se hospital. Kusa da d'akin da aka kwantar da Musayyet nan akasa Zarah cikin gaggawa suka sanya mta oxcegyn dan ceto ranta. Khairat ko kuka itama tk dan ba abinda ta tsana irin asibiti sam bataso taji za a hospital ynz zata kama kuka. 15minuyes later doctors suka fito da sauri su momy da dady sk taso nan doctors suka sheda musu cewa zata samu lfy yanzuma bacci tk sun samu nasarar jawo numfashinta sbd dogon suma tayine . Nan fa momy ta shiga tambayar dady meya farune duk ace su biyun ba lfy .? Nan yafada mata musayyet zuciyarsa ce keneman kamuwa da ciwo """ yn fada mata yana zubda kwallah kuka tasanya tace yanzu my son dinne cikin mummunan yanayi ? Fada takamayi ita sam dama bada son ranta yabar gidan ba gashinan yane nema yajefa kansa cikin damuwa idan kuma auran fa 'ezan nne bayaso to ita se a fasa dan tafion lafiyarsa akan komai na rayuwa. Kuka tk sosai dady yana rarrashinta shima karfin halin yake kawai dan shima zuciyar tasa nemn bugawa takeyi. Dakin zarah suka koma har yanzu bacci tk dan hk suka nufi room din musayyet """"..bacci yake amma ya farka idonsa rufe Zarah kawai yake ambata momy da dady tsaye sukai suna kallonsa cikin mamaki '"'"" Momy tace Zarah ? Cikin murya karama yanda musayyet baze jiba . Shiru yai mata shiko musayyet yaci gaba da ambatar sunan Zarah har tari na sark'eshi nan sukai knsa gamida tallafoshi nan tk yafara amai hara jini"""" . Momy kuka tasa hawaye wani nabun wani dady ma hk doctor aka kira yazo.da sauri ya shaqa masa wata powder aiko nan take tarin ya tsaya yabashi wata yellow din medicine ya sha sannan ya samu relief. Doctor ya kalle su duka yace inason magana daku""""nan suka bishi syka bar khairat gunsa hannunsa damke cikin na khairat yn maida nimfashi. Seda sukaje har office snn doctor yace ranka ya dade yakamata ai saurin shawo kan matsalar kamar yanda na fada mk.damuwace tamasa yawa gaskiya yaci ace ku tambaýeshi damuwarsa . Momy kuka ta k'ara sawa gamida cewa nasan koma mene nice sila dana takura masa seya auri fa eza amma yanzu wlh na fasa ya auri duk wacce yakeso. A room b kuwa khairat ce ke hawaye tace yaya kadena kuka kaga d'aya momynka ma ba tada lfy tana cen d'akin ansamata wani abu a hanci idonta a rufe yk.. Ai da sauri ya cire robar k'arin ruwan yaja hannun khairat yana tangadi gamida bun bango yace muke ki nunamin d'akin. Shikenan doctor insha Allah komai zeyi dede zami iya kokarimmu """ok ngd nan suka fito. Suna shiga room din sk ga ba musayyet ba khairat Hankalinsu tashe sukai dakin Zarah """" sede basu bude kofar ba suka tsaya dan jin surutan da Musayyet yakeyi shikadai dan Zarah bacci take har yanzun. I love you my readers *⚜BRILLIANT* *WRTS* *ASSO🖊* *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ Creting And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿29 Tsaye suke suna kallonsa..wanda shi bemasan sun shigoba """kuka yake kamar ransa ze fita kansa kife akan bed din da Zarah ke kwance wacce aka sanya mt oxygen da hakane numfashi ke fita ta hancinta" Kuka yake yn surutai Ashe kece wacce zuciyata keso """"kece wacce na jima ina nema ? Nina sani ba hk kawai zuciyata kesan zamadakeba lalle akwai wani abu """" inasonki Zarah I will continue loving you even after my death amma dole na barki Zarah niba butuku bane """bazan iya yin abunda zcyt ke gayaminba """ bazan ta6a kasancewa miji agunki ba sbd niba butulu bane """mtumin da zan iya cewa shiya bani rayuwa harna kawo iyanzu ,yarik'eni kamar dan daya haifa ba abunda yagaza yimin komai wuyarshi barema tinda Allah yahadamu dashi nida anty na mk manta da wani abu waishi wahala ya tallafi rayuwarmu """ Bazan kasance butuluba kamar yanda wasu matafiya suka zo gurin Annabi Muhammad s.a.w abisa wata lalura tasu sunason ya warkar dasu""" se ma'aiki ya umarcesu dasuje wajen wani yaronsa wanda ake kira yassaru kuce masa yabaku nonon rak'umina kusha"""" Hk sukaje wajen yassaru kamar yanda ma aiki yace musu """bayan sun shane take suka warke """ amma se suka butulce wa ma aiki suka kashe yassaru bayan sunsa k'arfe a wuta yai zafi suka caka masa aido sannan sk kashe shi kuma sk kad'a rak'uman Annabi muhammad s.a.w suka tafi dasu . Wannan shine butulci """""" duk da cewa I want stand the rest of my life with u Zarah amma bazan iyaba ya share hawaye ya mik'e tsaye yace you will never see me again when I'm left here just we should continue prayer ,,, dis is alli have to say. Daga hk ya juya ze fita khairat ko na zaune tn kallonsa . Gani mutane kawai yayi tsaye Alhaj Sa'ed na share kwallah "" momy ko tsugene tk tana kwallah musayyet jiyai k'afafunsa na rawa dan bakaramin tsorata yaiba Nan ya fara ja dabaya Alhaj sa ed na biyoshi shiko yn kara ja davay yn girgiza kai yn kuka. Seda suka kai hr jikin bango dady ya rungume musayyet yn kuka gamida shafa kansa yace calm down my son wlh banga abunda zk nema ban makaba ,,,da nasan kanason zarah bazan aure taba amma hk Allah ya tsara karka damu inasonka zan iyai mk kome nene arayuwa ngd Allah dayasa ban ta6a kasancewa da ita amtsayin mataba """ Ashe dama wnn itace damuwarka ? Ya dago kansa yn kallon yanayin face din musayyet "" be yadda sun hada idoba yasake mai dakai kirjin Dady yn shashshekar kuka . Momy ce ta taso da hawaye sharaf sharaf tace wannan wace irn k'addarace ? Dama itace wacce kk so haba my son taya zakai hk? Musayyet cikin kuka yace wlh nima bansan itabace momy se yanzu nagane kuyimin afuwa dan Allah. Yafada yana zame jikinsa dg jikin dady yn zubewa har k'asa . Dady ya taroshi ya kalli momy yace ba abinda yakamata ki fadaba a halin yanzu . Allah de yabasu lfy. Se da akai awa 2 zarah ta farka """"aiko da kuka ta farka tn kiran sunan musayyet momy ce kadai adakin se khairat da sauri momy taje gunta gamida shafa kanta tn kuka tace yi shiru 'yata dena kuka . Zarah idonta cikin na momy dan batasan wacece na da farko se yanzu data bude idonta sosai taga ashe matar Alhaj Sa ed ce. Da sauri ta rufe bakinta tana ajiyar zuciya jikinta har rawa yake . Momy tace kalleni Zarah """ Ta gefen ido zarah ke kallon momy se kukan zuci datakeyi wanda be fito filiba. Momy tace ki kwantar da hankalinki komai zezo da sauki kinji 'yata Zarah ta kalleta cikin mamaki wai 'yarta kode kishiyarta. Tin daga nan jikin musayyet yai sanyi be sake zuwa daki Zarah ba kuma jiknsy da sauki suna shan magani sede Alhaj da momy sukadai sukasan shawar da suka yanke game da al'amarin. Kullum Zarah burint taga musayyet amma tarasa yanda zatai dan ita duk atinanina yana gida . Kwanansu 5 aka sallame su wanda musayyet tinda akace zasu tafi gida ya yanke shawar baze koma gidan Zarah ba shi gidan momy ze wuce duk da zuciyarsa nason kara ganin kyakykyawar halittarta amma dole ya yakice ta aransa. Kai tsaye gida ya tafi zuwa part dinsa se waya yaiwa dady cewa shifa yadawo gida wanda su nasusamma yatahoba kasancewar suna dakin zarah alokacin. Momy kulawa takebawa zarah sosai hakan yasa zarah lokaci daya taji momy ta shiga ranta kuma bata kallonta amatsayin kishiya a ummanta tk kallonta . Alhaj sa ed ko yacire ransa kan zarah dan shima a yanzu tini ya ajeta amtsayin 'yarsa kamar khairat. Sallama aka basu memakon Zarah taga anwuce da ita gidanta ai setaha an wuce da ita wata unguwa me kyau wato white palace gidansu musayyet. Fa 'eza na kwance tn kallo taji motarsu da dady da gudu tafito sede wacce taganine yasa tafara shan kunu tana sosa kai snn ta koma ciki. Daki daban aka bawa zarah momy tace taje taiwanka ga maganin ta nan tasha """"cikin kulawa mony ke mata komai yayinda zarah tarasa gane me hkan yk nufi. Toilet ta shiga tai wanka tai brush ta daura tawol ta fito room din ta zauna kan bed tai tagumi . Momy ce ta shigo kai tsaye Zarah tai sauin tashi zata koma toiler momy tai murmushi tace kunya ko? Yaki nan ai ni ummankicd daga yau karki sake kallo na amatsayin kishiyarki kinji zarah """.ga wannan ki sanya kifito zamuci abinci. Zarah to kawai tace tna darare jikinta momy ko murmushi take harta fice. Musayyet kwance a daki sanye da kananun kaya yai kyau dashi amma daka ganshi zakasan yayi cuta sbd ramar dayai . Dady ne yashiga dakin hannunsa rike dana khairat da gudu ta haye bisa kan bed din tana hawa bayan musayyet """ dariyar k'arfin hali yafari yn mata cakulkuli dady shima dariar yake yace sakeshi kinsan beda lfy fa my daughter. Dady ne shida momy zaune a daki suna tattaunawa nan dady ke sheda mata cewa yasaki ZARAH SAKI UKU .... bataji komaiba dan tasan abunda yafi hk ze iyayi dan farin cikin musayyet . Kallonta yai yace amma karki fada mata zan fada mata da kaina a gidannan nakeso tai iddarta kuma anan nakeso a daura mata aure. Momy kallonsa tai kawai da mamaki aranta tace zuciyarka daban take amma kana ganin mutane bazasu kallemu da wani abuba ? Tsaye ya mik'e yace karki daka ta kowa idan zaki daka ta mutane to wlh bazaki tsinana komaiba daga hk ya fita momy na kallonsa tn girgiza kai. A dining an hadu don cin abinci musayyet kona daki kuka kawai yk yaji kiran waya momy tace yazo yaci abinci """yace to. Anan yasamu momy da dady harda Fa eza tana ganinsa tahau smile shiko face dinsa a tamke yanemi gurin zama tace sannu yaya na yajikin ? Murya aciki yace da sauki dady da momy suka hada ido suna murmushi. Khairat aka tura ta kirawo zarah atare suka fito sanye tk da doguwar riga fara tas da ita me ratsin light green face disa sawai batai make up ba amma tayi kyau sosai se shining tk. Seda sukayo kwana tafarajin k'amshin turaran musayyet nan tk tanemi ta rikice """ ahaka ta taho aiko musayyet na zaune se juya spoon kawai yake sukai ido hudu da zarah . Da ido ta kafe shi dashi tn kallo shima haka ya hadi wani yawu me daci kujerar dayake kai har rawa take su dady na lura dashi fa eza ta ta6e baki tana kallon Zarah. ✌🏻❤ *⚜*BRLLIANT** *WRTS* *ASSO*🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN *BABBAN** *MUTUM* Creating And Wrttn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿30 Zarah da sauti ta juya zt koma d'aki karaf kuwa akan idon momy tace ina zaki ? Zoki zauna mana 'yata. Fa eza tsaki tayi cikin ranta tace kai kaji wani zance wai 'yata kode kishiyarta. Musayyet kansa na k'asa se juye spoon yk yakasa cin komi . K'afarta na rawa tasoma tahowa hannunta cikin na khairat da sauri khairat ta zauna kujerar dake kusa da dady nan yarage ba wata kujera se wacce zt zauna kusa data Musayyet"""""" .. Tsaye tk k'ik'am kamar waccw aka dasa dady yc zauna mana ga guri . Da kyar ta zauna fa eza se harara tk zuba mata itako zarah basamma tanayiba Nan takasa sakewa dan sosai kamshin turaren musayyet kesa zuciyarta na k'ara bugawa da k'arfi """"" momy tace kosen baki abakine ta fada cikin tsokana """" dariya dady yayi yace naga alama . Spoon ta dauka tafara juyashi cikin cup d'in tea musayyet na kallon yanda zarazaran kyawawan hannayenta ke juyawa ga farar fatarnan gwanin sha'awa """ tsam ya mik'e tsaye yacs ya k'oshi batare da yajira mezasuce ba yai hanyar bangarensa . Wata ajiyar zuciya ta sauke a6oye tana kallon kowa ta gefen ido """ se daya tashi snn tasamu damar gaidasu """ da kulawa sk amsa kowa ya mik'e akabarta da fa eza. Tinda kowa ya mik'e yabar gun fa eza ke kallon Zarah tana kallon yanda yarinyar takeda kyau kuma komai nata anutse takeyinsa. Shirun ta katse musu fa eza tace waini kam a wane gari kk ne? Zarah ta kalleta da fara a a face dinta tace kano . Fa eza ta ta6e baki Zarah na kallonta batace komaiba . Fa eza tace kano wace unguwa? Zarah tace jambulo "'" Ummm fa eza tace gamida kau da kai gefe tace and waye mahaifinki ? Zarah da mmk ta kalleta tace bangane ba """fa eza Tace eh I mean wayeshi a duniyar nan da muke ciki ? Idan baki ganeba let me explain kinga ke yanzu kina auran matemakin shugaban k'asa """ and then kuma shidin me kudin gaskene """ Ni kuma mahifina ministan tsarone . Shine nakeso naji ke kuma waye mahaifinki? ... Sosai zarah taji haushin maganar batace mt komaiba taci gaba da shan tea""" abun da yabaiwa fa eza haushi kenan tai dariya ta rainin wayo tace kenan ke 'yar gidan mlm shehuce inna gane"""" Haba no wonder kina yarinyar ki dake kika lik'ewa tsoho """me makon ki auri yaro kuci love dinku ama sbd anga nera da dala aka lik'ewa Abban khairat wlh anji kunya. Zarah zuwa yanzu hawaye tk da gudu tabar gun ta nufi daki fa eza ko dariya take harda dukan table tace oh yau naga iskancin banza Allah yasa maliyace ke dan kuka. Maganar fa eza hakane da yaro ta aura ta tini suna nan suna shan soyaiyarsu amma hakan besamuba """""""" amma meyasa zata ciwa mahaifinta mutunci inaruwanta fashi? Kuka tasanya tn kwance kan bed kwance tace susuka jawo dasuka rufe idonsa sukai son rai. Amma seta nuna mata itama 'yar zamanice a yanzu hkr shine yadace da ita dan har abada bazata ta6a kasancewa da musayyet ba """tayama hakan zt faru ? Babansa take aurefa . Tashi tayi tashiga wanka . Musayyet kwance a daki yarasa meke damunsa kullun son zarah shiga ransa yake """sede daya fr tinaninta ze shiga karanto addu ar sanyaya zuciya ita take rage masa zafin zuciyarsa idan yaji tafara alamun ciwo. Zaune suka dukkan ninsu a babban palo amma banda zarah Musayyet yai gyaran murya yace dama inasone zan koma cairo senaci gaba da kulawa da company n mu dake cen """ Alhaj Sa 'ed yagano shi dan hk ya gyara zama yc idan ka tafi nan kuma aikinka na nan waze kula mk dasu "" Da sauri yace dady dama kasan abokina umar yagama karatu jiya mukai waya dashi yace min kwanan sa 2 da dawowa bashida lfy ne shiyasa bezo gunaba nima kuma dk ba dadn nakejiba shiyasa banjeba . Se a bashi kujerata ni zan kula dacen. Fa eza kamr ta zunduma ihu idan yatafi auran nasufa ? Momy tace shikenan ynz bakajin komi ajikinka de ko? Eh banaji momy "" dady yacewa fa eza ta tashi tashiga ciki zasuyi magana ''' jiki ba kwari tabar gun tana Allah yasa akan maganar auransu za ai. Alhaj Sa ed ya dubi muasyyet yace kalma daya zan gaya mk shine ka kwantar da hankakinka kai akinka anutse kuma wata uku rak na baka kaje kayi ka dawo """ ..zammaka wani babban suprise ne wanda bakai tsammaniba . Musayyet jiyai kamar yai kuka dan inde ba zarah ce zata zama mallakinsa ba toshi bashida wani babban suprise amma a fili se yau murmushi yace to dady zanje na shirya komai jibi zan wuce. Ok Allah yatemaka my son Ameen duk sukace momy na kallon yanayin Musayyet jikinsa dukba k'wari. Seda yanar gun momy tace mezakayi ne Abban khairat ? Murmushi yayi yace abar zancen nima gobe zamu wuce England zami 3weeks """ tsaye momy ta mike tace to ko dan wnn tafiye tafiye ai yari yar mutane ta gaji """ace kullun miji baya gida Dariya yayi yace ngd a fakaicede magana ake gayamin ko ? Dukkan ninsu sukai dariya. Washe gari dady zeyi tafiya haka yabawa momy kudi masu uban yawa yace ko zarah taza bukata ''momy ma davan yabata se fa eza wanda nata basu kai nasuba hakan yasata jin haushi sosai ai itama agidan take har za a.bawa wata bare me yawa ita abata kadan. Har airport musayyet yarakashi sukai sallama wanda shima gobe zebar k'asar. Tin daya dawo ya shiga room ya kulle be fitoba komai sede yace akawo masa bayako son duk abunda zehadashi da Zarah. Wasa suketayi a daki ita da khairat se dariya tk tana antu Allah ki saukeni wash nagaji wayyo Allah na tafada tana dafe cikin ta sbd dariyar takeyi. Zarah ta sauketa itama tn dariya khairat tace kai nafa cewa yaya zanbishi bari naje karya gudu. Zarah tace wane yayan ina zashi kuma ? Khairat tace cairo ze tafi kuma zan bishi kullun wayo yk min yace zashi dani ama seya gudu ta fad'a tn k'ok'arin saka canboss dinta fari me kyau me duwatsu jajaye """ se anjima momyn yaya khairat ta zura da gudu tabar zarah cikin tinani. Kuka tasanya wanda batasan dalili ba ta kifa kanta tn kiran sunan musayyet xikin murya k'arama. Se yamma ta fito ta zauna a palo burinta kawai taga musayyet koda so dayane kafin yatafi . Waya ya shigo yanayi wanda shida umar ne suna maganae akan ze koma cairo so sunasone yakoma company n su da aiki ze zauna a kujerar musayyet kafin yadawo. Sanye yk da kananun kaya har yanzu da rama kadan ajikinsa itama hk kallo daya yai mata yai saurin kauda kai gefe da sauri ta taso tace musayyet dan Allah tsaya """ Kamar wani soja hk ya tsaya amma be juyoba ya runtse ido yanajin muryarta kamar sarewa. .muryarta cikin kuka tace wai wai tafiya zakayi? Shima kukan yakeson yi ya juyo kansa na k'asa yace eh meya faru ? Girgiza kai tayi tace bkm fa eza ce ta fito se kada jiki tk tagansu cikin wnn yanayin seta kama tafa hannu tace ummmm kaga wani salo kukan me kukeyi yau naga soyaiyar matar uba da d'an miji. Ai Musayyet wani tsalke ya daka ya isa har gunta ya kwasheta da mari har uku snn ya cillata kan kujera ya shiga jibgarta kamar wanda akasa shi to gidan dama bakowa momy batanan """ Zarah tazo da sauri tace dan Allah ka kyaleta karka kashe musu 'ya dan Allah kabari "" seda yai mt lilis ko motsi batayi snn ya nufi bangarensa ya maida kofa ya rufe . Fa eza ko ganin ya tafi ta shiga rera wani kukan tana zagin zarah itako tabar gun tn mamakin meyasa yarinyar nan bata sona meyasa takemin hk ne koko nime nai mata? *⚜BRLLIANT* *WTRS* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN _*BABBAN* *MUTUM* Creeting And Wrttn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿31 Se dare momy ta dawo inda ta tadda Zarah a room dinta cikin hanzari zarah ta sakko dg kan bed ta gaidata """"momy murmushi tayi tace sannu kina hutawa ne mun barki ke kadai ko ? Zarah tai smile tace ina khairat? Momy tace muna dawo wa tai toilet wai wanka zatai hakatake kamar agwagwa dan wanka "" zara dariya tayi k'adan cikin ranta tace ai duk d'aya suke da musayyet. Momy tace yauwa gobe da safe ki shirya zamu raka my son airport daga nan zamuje gidan naki mu d'ebo kayan sawarki. To zarah kawai tace yayinda momy ta d'akko kudin da dady yabasu ta bata tace gashi inji Abban khairat ko zakise wani abun """" ido zarah ta Bude ganin kudi fal bag kamar wacce zatase gidaje wai amma dukna kashewar tane? Um um momyn khairat niba abinda zanyi dasu ki rik'e . 'Yar dariya momy tayi irintasu ta manya tace kode kunyata kikejine haba 'yata ai mumzama d'aya kinga d'auki kisa cikin drowan nan zanje nima nai wanka zan turo mk mutuniyar tk. Daga nan momy ta fita Zarah tabi drower da kallo tana rik'e baki """" wnn uba kudi hk . Washe gari Tini musayyet ya shirya dan ya k'agu yabar k'asar inda ya d'ibi muhimman was documents ya zuba a bag """3set ya d'iba kawai ya zuba a trolley ya zauna a palo yn jiran fitowar momy. Se 10am momy ta fito khairat ko tn school ya kalleta da murmushi yace momy ina kwana """ itama face dinta a sake dan tn gudun abinda ze jawo ms matsala dan hk dole tadena daure ms fuska da take" tace lfy lau ya jikin ,, da sauki momy tin dazu inajiranki 11 jirgin ze tashi. Oh yi hkr bari na kirah Zarah. Da sauri yace momy mutafi mu kadai mana base da wani ba. Harararsa tayi tace Zaran ce wata? Kai yakama sosawa ya shiga gyara shoes d'insa wanda dama a gyaran yk kawai bayaso momy taga fuskarsane kartaga yana yinsa shine yakama gyaran takalmi. A zaune ta samu zarah tn kallo tace maza taso mu wuce wancen d'an wutar cikim na jirammu """" ya jikin naki "" zarah tace da sauki. Mayafi kawai ta dauka sk fito yai saurin mik'ewa tsaye yasakai ya fita itako zarah tinda sk fito kanta na k'asa . Ita tarasa dalilin dayasa suka kawota nan duk ba asake takeba meze hana a maidata gidanta . Musayyet gidan gaba ya hau driver yataso da.hanzari ze kaisu momy tace no barshi kawai . Da kansa musayyet yai driving momy tace idan zasu dawo zata wuce da zarah wani fili zata fara koya mt mota. Dan cuno baki yayi bece komaiba momy tace wai bakaga mutane vane bazaka gaidata ba? Musayyet jiyai kamar ya rusa kuka wai momy yatake ms hakane shifa bayaso yama dinga ganin zarah jiyake zuciyarsa kamar zata fashe """ sunyi sabo da ita wanda baze iya cireta a ransa ba """ barin k'asar shine abunda kadai yake gani zesa ya manta da ita . Kayi shiru my son momy taka tsemasa tinaninsa. Be juyoba yace ina kwana. Zarah murya na rawa tace lfy lau. Dg hk kowa yai shiru momy ko dariya tayi tace ni kun ban dariyama wlh. Abun da ya d'aure musu kai kenan kowa ya shiga tinani zarah gani take kode momy tasan musayyet ne wanda takeso? Yayinda musayyet yk tinanin kode momy tasan har yanzu zarah tana ransa? Ta mirrow yk kallo zarah ta k'ara haske amma da rama kadan ajikinta ta rufe face dinta da frin mayafi wanda yakara haskata . Ya runtse ido har sukazo airport momy tace zasu zauna harsw jirginsu ya tashi nan musayyet yace sutafi bakomai akwai gurin wand zashi anan filin jrigin zasu gaisa sb sunjima basu haduba. To kawai momy tace masa zarah na kallonsa tn hawaye lokaci lokaco tn sharewa da handkerchief sbd kada momy ta ganta . Tabbasa inda musayyet ba d'an Alhaj bane ba abinda ze hana ta kashe auranta dan ta aureshi"""". Ammma ina sede tai hkr. Mota momy ta bude mata zarah ko se mmk take ganin irin kulawar da momy ke bata kamar ba kishiyoyiba . Musayyet kansa na k'asa seda motarau ta fara tafiya ya d'ago kai yn kallo zarah hawaye ms zafi na sauka a idonsa . Hannu ys yashare gamida shafa sumar kansa. 11 nayi jirginsu ya d'aga dan zuwa cairo. Ya sauke jiyar zuciya ya rufe ido kamar me bacci. Kai tsaye momy ta d'auki wata hanya wanda shuke shuke ne a gurin se babban titi da a kayi agun dogo me fad'i gashi da kwana kwana ,,,musamman aka yishi dan masu koyon mota. Suna isa momy tace to Zarah seki kalli yanda zan kunna motar dama yanda hannuna da kafafuna ke tafiyar da tuk'in kin fahinta? Zarah tace to momy Anan tafara koya mata tana shiga duk wata kwana dk gun idon zarah ko na ganin yanda momy keyi . Seda sk jima momy tace to zoki gwada . Zarah hannu na rawa tasa key ta tashi motar cikin ikon Allah ko tafara tuk'i kamar dama ta jima tanayi. Momy na gefenta tn kallo tn dariya tace kai masha Allah kinada saurin gane abu. Zarah tai murmushi tace ashe motar ma koyonta ba wuya. Momy tace eh ynz se gobe kuma da kanki zaki kawo mu nan nida khairat dariya sukai sk juyo gida inda momy sam bata amshi driving din ba tace zarah ce zata kawosu gida. Suna dawo wa sk tadda fa eza da khairat a inda akeshan iska wato runfar bunu da kujeru suna shan ice cream da cake. Fa eza ganin zarah tai kawai tn yin parking tace kan uba har mota aka fara koya mata ummmm lalle ne . Khairat tataso da gudu ta rungume momy tana oyoyo momy. Seda zarah ta fito fa eza ta dauke kai tace momy sanni da zuwa """ momy tace yauwa baki fara zuwa gun aikin bane? Eh se gobe zanje "" ok gara ki fara zuwa nan da wani time ma zarah zata fara zuwa. Fa eza cikin ranta tace wai duk inda nk kenan seta kasance agun ? Wlh bazata yuwuba . Palo sk dawo akabar fa eza a waje tn sak'a da warwara. Af kinga na manta ba muje d'aya gidan ba """koda yk da yamma maje ko. To zarah tace kawai kowa yai hanyar daki Se yamma sukaje sk d'ebo abinda zarah ke bukata ciki kuwa harda wayarta . A sace ta hau upstair room d'in musayyet ta dakko book din nan ta 6oye ajikinta snn ta fito sk dawo gida. Da kwatance Naseer yaje gidan su Aysha inda tasha mamakin ganinsa a waje sk tsaya suna gaisawa kunyata duk ta isheta dan ba dawata kwalliya sameta ba kasancewar aikima take yi akace ana sallama """ tn fitowa ta ganshi zata koma ciki yai saurin shan gabanta ya jawo kofar gidan ya rufe inda bazata iya shiga gidan ba ya rufe gamida tsareta da ido. Kanta na k'asa yace to yaude gani kuma har gidan da akemi rowama na samu da ftn kina lfy. Cikin jin kunya ta gaidashi tace bari ta debo masa ruwa """" ciki ta shiga ta zubo ruwa a jug ummanta tace wazaki kaiwa ruwa? Murmushi tayi tace umma bak'o nayi dg Abuja idan a shigi zan gayamiki """baki umma ta bud'e tace Abuja kuma garin yaya kk had'u? Aysha da sauri ta fita tn dariya .. Tinda ta fito yk kallonta yayinda itama murmushi ya zauna aface dinta tace gashi. Kar6a yayi yn smile yace ngd shikam inda ba gidansu wacce yk so bane babu ta yanda za ai yasha ruwa irin wnn""" yasaba da ruwan roba """ amma jiyake ko ruwan kwatane ze iya sha akan Ayeshan sa . Hira sk sosai wanda mafi aka sarin hirar Naseer ne keyi ita kam sede tace eh ko a a . Da zetafine ya bata kudi masu yawa ya bude boot ya shiga fito da ledoji kamar shida wanda duk kayane aciki na kwalliya dana sawa se kayan ciye ciye. Da kyar ta amsa ya kalleta yace wnnan kunyar sena cireta yarinya idan ba damuwa zan iya shiga na gaida ummammu? Cikin inda inda tace to a tare sk shiga umma tasa masa tabarma ya gaidata cikin nutsuwa kansa ak'asa umma tn kallonsa itama irin kallon sirikai """" kudi ya aje mata masu yawa snn yai sallama da umma tn masa godiya da mamakin a ina aysha tasamo wannan yaron kuma? Seda sk dawo kofar gida tai ms godiya yace no banaso kidena wlh aysha inasonki da yawa zaki aureni? Idonta ta rufe shikam cikin wasa yace na shiga 5 kenan bakya sona. jin hakan yasa ta bude ido tana dariya """ shima dariyar yayi yace inna ce zan fito zaki amince.? Tai smile tace eh nima insonka tn fada ta ruga gida da gudu. Jin gina yai a jikin motarsa yakama dariya yace yarinya me kunya kenan ba kamar nagarimmu ba nagode Allah ina zuwa gida zan shedawa Abba komai . Ummulo *⚜BRLLIANT WRTS* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN *BABBAN* *MUTUM* Crtn And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿32 Da daddare Aysha ta kira Naseer tai ms yaje gida lfy """yace lfy lau ya soyaiyarsa azuciyarta ? Shiru tayi tn juyi kan bed ta lumshe ido """" shima juyi yayi gamida gyara kwanciyarsa yace a gidanku za a bari mi aure nan da 2months? Aysha zumbur ta mik'e zaune tana waige waige fatan ta shine Allah yasa umma bataji me yace ba duk da umman tata bata d'akin. Yace kinyi shiru"""" cikin muryar shagwa6a tace habade kamar wata bazawara":" Naseer dariyace ta kamashi ya mik'e zaune yn 6alle botir d'in rigarsa yace au zawarane sk aure a wata 2? Smile tayi """yace toni na gaji da zaman danake wlh"""" aure nakeso ya fada yn sauraron mezatace """ aiko aysha tai ms Shiru abinda yà bashi daria kenan yasan kunya takeji dan hk """" yace dan Allah tafadawa Abbanta nan da sati daya za a turo".. Aysha tace au harka yanke shawara ma? Yace tin yaushe ma sunjima sn hira dg baya sukai sallama """ Aysha ta kalli phone din tace lalle wannan bashida kunya. Zarah ta kira suka gaisa cukin d'okin juna 'aysha tace kenifa naji shiru har yanzu banji kinfara amaiba """" Zarah ta had'e rai tace wlh daba dan daba dan ba dana zagi aman shi kansa . Aysha ta kwashe da dariya tace yi hkr Kin samme ? Zarah tace a a,,,,, aysha tace wai wani saurayi nayi sunanshi naseer wai soyake mi aure nan da wata 2 kamar wata bazawara. Dariya zarah tayi sosai tace a ina yake ? Aysha tace kema de kyayi daria wai anan abujan yake """inaga megidankia yasan Babansa . Zarah tace gara ayi musha biki kice zanzo kano 'ai sati uku zanyi idan nazo. Aysha tace hmmm ina sonsa wlh ya had'u baki ganshi ba """" Zara seda ta maida k'wallah snn tace saurayine ko? Aysha tai saurin gyara zancen tace ah ah kawai de yn da hankali ne . Hira sk jima sunayi inda zarah take gayawa Aysha kinsamme wata magana zan fada mk amma dan Allah karki fadawa kowa pls. Aysha tace kema banda abinki wazeji sirrimmu. Zarah tace kin tina wanda yake kirana awaya daf da zanyi aure? Aysha tace yes taya zammanta dashi koba me muryar laraba wan nan ba? Zarah ta goge hawaye tace shi. Aysha tace meya faru ko haryanzu kiranki yakeyi.?. Zarah tace uhmm ashe wai d'an miji nane aysah kiji wani kwama cala """" Aysha ta mike zaune gamida dafe kirji tace ke zarah dan Allah da gaske? Kuka zarah tasa tace wlh aysha bakiga sabon da mukai dashiba har gida daya mk zauna ashe wai shine kuma wlh ina sonsa araina ta k'arashe maganar da kuka Aysha tace innalilahi kinga ki dena kuka yanzu hk kuna zaune gida daya? Zarah tace baya gari yai tafiya ga dukkan alamu shima yn sona sosai har rashin lfy yayi . Aysha tace ki hkr hk k'addara tk kowa da yanda tk zuwar masa ke kuma irin tk kenan"""" amma fa ina yawan yi mk wani mafarki zarah""" Nameye kuma aysha? Wlh ko shekarn jiya sedanayi wai gashi kin auri wani kyakykyawa dashi kuna cikin farin ciki so uku inayin mafarkin nan """tona dauka kawai avun mafarkine ba lalle yazama gaskiyaa tinda gashi kinyi auranki amma de mafarkin nan yn raina . Zarah dadi taji harda dariya tace kici gaba da yimin irin wnn sweet dream d'in harkinsani frn ciki Aysha tace ya kikeji aranki game dashi""".zarah tace a dyk sanda naganshi ji nk kamar na shige cikinsa dan son danake masa nakasa sarrafa zuciyata . Aysha tai dariya tace ya sunan sa ? Musayyet zarah ta bata amsa""" umm suna me dadi daka jin sunan kinsan ya had'u """ hk sukaita hira har wajen goma da rabi snn sukai sallama. Da safe bayan anyi breakfast suka zauna a palo suna hira kadan kadan itada momy "" khairat ce ta fito sanye da uniform za akaita school rigima tasa wai ita zarah ce zt kaita. Momy tai dariya tace sarkin rigima ai driving d'in zarah be nisaba jiya aka fara koya mt. Kuka tasa gamida aje basket dinta wanda shak'e yk da juice da snacks se flask d'in abinci dan k'arami dashi. Zarah ta taso tace kuka kuma oh no don't cry um zomuje ni zan kaiki ba wandaze bimu. Momy tai dariya tace rabu da rigimar khairat nina kaita """ Khairat nok'e kafad'a tayi ita wai a a . Zasu fita kenan fa eza ta fito ta gaida momy amma ko kallon zarah ba taiba. Ke ina zaki baki ganin mutane ne bazaki gaida suba? Se anan tasaki fuska dan dole ta gaida zarah """ta amsa snn tai ficewarta . Momy tace muje tare tsoro nakeji ace dg fara koyon mota na barki ki dita ke daya. Tare suka kai khairat school daga nan suka wuce inda sukaje jiya zarah ta kar6i driving d'in tayi har sk zo gida. Fa eza na zuwa gun aiki already ciki ta nufa tn meyin bangaren musayyet. Knocking tai akace yes """" Zaune ta ganshi ya juya baya da alamu waya yake """tsaye tk se faman cika take """tana wani kalle kalle. Sedaya gama waya snn ya juyo wankan tarwada ne dogo yanada hanci da idan duna da fuskarsa mayalwaciya me tarin annashuwa . Da murmushi yace zauna ko"""turo baki tayi tace kaga malam ina ne inda zan zauna nazo ka nunamin bawai zama ba"""" ta fada tn harararsa. Smile yayi sorry fa shi musayyet d'in be nuna mk inda zaki zaunaba? Tattaki tayi har gabansa ta kalle shi tae ummm wato an baka rikon kwarya shine harda fadawa mutane magana ko wato kai ka shigo gari. Tsaye umar ya mik'e ya kalleta sosai yana zagaye ta kamar me neman abu ajikinta snn yai smile yace rikon kwaryar ma ai iyawane """ wani a bashi mana. Da zafi ta juyo tace ni kk fadawa hk. Eh na fada seme? Gaki kyakykyawa amma se dan banzan izza da fadan tsiya. Jikinta ne yai sanyi domin aduniya tanaso taji ance mta tana da kyau. Handbag d'in ta ta dauka ta fita yabita da kallo yace nasamu matar aure. A wani palo ta zauna tana kallo office din da umar ke ciki tana kwafa duk wanda ya wuce seya gaidata amma ko kallon mutun bazatai ba sema kallon raini ne daze Shiga tsakaninsu. Tn zaune har wajen 1pm a time dinne umar ya fito aiko karaf sk hada ido ta murguda masa baki ta dauke kai. Dariya ta bashi yazo har gunta gamida tsugunawa ya kaa kunnensa yace pls bazan sakeba dan Allah . Sanyi taji aranta domin ya k'ask'antar da kansa gareta """ juyowa tayi tace na hkr kaima kai hkr. Smile yayi yace ai ni nai mk lefi """ tace no nide. Yace zanje nai sallah idan nadawo pls zaki rakani restaurant ? Kallonshi tai se anan taga ashe kyakykyawa ne ajin farko. Ba musu tace eh """ yace ok ngd my heart yana fada ya wuce yn daga mt gira. Baki ta saki tn kallonsa wai my heart. Murmushi tayi snn ta nufi wani room me dauke da komai na office se k'aramin bed na hutawa da kujera doguwa . Toilet ta shiga tai alwala ta fito ta shimfida dadduma ta tada sallah. Hk kurun tafara tinanin umar sede data fara zata ta6e baki se kuma ta tino abunda sukai. Bayan ya dawo ya nemeta sk tafi cin abinci se surutu yk mata ta mai shiru har ak dawo. Bayan an tashi ne yace z kaita gida tace ai da mota tazo dg hk ta shiga mota tabarshi tsaye agun yn murmushi. Se bayan kwana 2 musayyet ya kira momy wayarta na kashe sbd I de dare yayi kashe phone takeyi. Tinani ya shiga yi kode ya kira zarah. Daga Wanka ta fito d'aure da tawol ajikinta wayarta ta hau k'ara a zatonta aysha ce batako duba sunan ba tai picking cikin annaushuwa . Muryar musayyet ce ta doki kunnenta tawaol d'in jikinta ya su6ale tai saurin taroshi harda tsugunawa kamar yn ganinta gamida sakin ajiyar zuciya. Shiru yayi yana sauraren yanda tk ajiyar zuciya """: kwanciyarsa yayi yace mom na kusa ? Har yanzu tn durkushe tace a a ka sauka lfy? Lfy lau yace """Zarah tace akwai abunda kk sone? Runtse ido yace idan ma inason wani abu ya zanyi tinda yafi k'arfina yana fadar hakan yai saurin kashe wayar yn danne 6arin k'irjinsa . Zarah kuka tasa tana kokarin tashi ta fada kan bed tasaki kuka. Ahankali ya fara kuka shikam bayajin ze iya auran kowace 'ya mace """" amma ze auri fa eza ya zauna da ita kodan farin momy ze fada mata a daura musu aure inyaso aturo da fa ezan ta biyoshi """ bayajin ze iya jure ganin zarah . Ummolo *⚜BRILLIANT* *WRTS* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN *BABBAN** *MUTUM* Crtn And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 SADAUKARWA GA MASOYA WNN NOVEL 😊 🅿33 Kwana 2 tsakani musayyet ya kira momy yake sheda mata ya amince ze auri fa'eza """"Momy dataji batun seda tai tsai domin tasan akwai dalili""" Tace masha Allah bakomai idan dadynka yadawo mayi maganar . Satin dady 3 yadawo momy tatareshi da zancen shiru yai mata bece komaiba yagama cin abincinsa ya fita. Umar ko kullun seyaje office din fa eza hira amma bata sakar ms fuska sosai ,,,,sede inya fita ko sun rabu haka zara wuni da tinaninsa wanda tarasa dalili. Baba maryam zaune sk itada Ammi a k'uryar d'aki suna hira """"keni kuwa ya amarya kin lek'ta kuwa ? Ammi tai dariya tace naje har take cemin wai ita gidan akwai Aljanu kijini da ja'irar yarinya """dariya sukai baba maryam tace ina ruwan Zarah kinsan dama cen ita a kwai ta da tsoro kigafa lokaci datazo gidana wai daga nai musu ta tsuniya hard Aljanu da dodanni aciki fafur tak'i yarda su kwana itada zainab wai sede nima na kwana adakin """ dariya suka kumayi Ammi tace ai tanacen abinta wlh tayi kyau da ita saurare kawai muke nida malam muji an samu rabo. Baba maryam tace wlh fa ai yaci ace tasamu zuwa yanzu nan de sukaita hira har dare yayi Ammi ta had'a mata goma ta arziki tasa driver ya kaita har gida. Zarah zuwa yanzu ta dena sakin jikinta kullun tana d'aki tinanin musayyer kawai tk. Abangarensa ma hk abun yake dan tinda yaje ba wani kula yk da aikin sosai ba sede ya shige room ya kunna AC ya kwanta yn tinanin zarah. Ana gobe zarah zata gama idda momy da dady suka shiga dakin ta kwance sk sameta tayi zurfi a tinani se sallama taji. Cikin dabur cewa ta sakko dg kan bed ta zauna kasan carpet tn gaidasu cikin ladabi"""" da fara 'a dukkan ninsu sk amsa sunai mata ya zaman shiru dan sungane tafison zaman kadaici yanzu. Sunkuyar dakai tayi kawai tn murmushi. Dady tai gyaran murya yace zarah dama munzone dan na fada mk wata magana kuma banaso ki tashi hankalink ko kice zaki fadawa wani ' a a kamar yanda na fada mk da kaina hk nakeso na fadawa duk wani wanda yadace na fadawa ""kama daga kan mahaifanki . Zarah kanta na k'asa tai shiru """ dady yace batin yanzu ba nasake ki zarah sbd wani dalili. Da sauri ta dago kai jitai kamar ta zin dima ihu idan su ammi da malam sukaji ai kasheta zasuyi . Momy na kallon yanayinta ta matso kusa da ita ta dafata tace karki damu kinji bazamu ta6ayin abinda ze cutar da keba . Dady yai murmushi yace abu daya nakeso kimin shine ki yarda da duk za6in danai mk banaso naji kince a a kinjiko zarah?. Zarah datake hawaye tace ai ni tunda yanzu kasakeni nafiso naci gaba da karatuna dan Allah karka fadawasu malam wlh duka zasumin koma sukashe ni tafada tn kuka . Momy ta rungumeta tace yi shiru kina nan tare damu zarah ba abunda ze faru se alkhairi kuma suma bazasu yi mk komaiba idan har mk fada musu dalilimmu. Dady yace inaso ki amince da za6in dazan mk badan niba dan Allah kiso abinda nakeso """ zarah tace na amince koma meneñe . Murmushi sukai momy da dady inda ya mik'e tsaye yace gobene kike gama idda kuma insha Allah jibi za adaura miki aure yana fadar hakan ya fita yn share kwallah. Momy ta rungumeta tace ai ba kuka zaki ba ina zuwa " waje ta fita tabar zarah inda zarah ta kifa kanta jikin bed taname rusa ihu se kuma ta toshe bakinta dan idan tasaba ihu agidan Ammi to namfa ba nan bane😂. Ba ajima ba momy ta dawo ta hau shafa phone dinta da alamu kira take. Nan aka dauka momy cikin barbanci take magana harda dariya "" seda suka kwashe rabin awa suna waya zarah kam mamaki taki taya momy ta iya wannan yaren Alhali da fulani tai kama? Yauwa zarah maza jeki ci abinci zami bakuwa tana fadar hakan ta kama hannunta kamar wata yarinya suka fito palo. A dining sk zauna momy da kanta ta zuba mata abinci snn tai ciki. Zarah tabi momy da kallo tn mamakin kulawar datake bata ta rasa dalili wama zasu aura mata da har tai saurin amince wa? Shin idan ma auran za ai hk za ai auran ba danginta bata amincewar iyayenta? Yau taga inda ake karfa karfa "" ta saki spoon tana tagumi da dukkan hannunta. Da daddare momy da dady ne a room inda tk sanar dashi wai musayyet ya yarda a auran fa eza "" dady yn had'a paper yace sekikace dashi me? Me zance masa kuwa cewa nai zan gaya mk. Dady yace to Albishirinki jiya mahaifin umar asameni damaganar dansa yanason fa eza kuma na amince dn hk seku zauna cikin shiri dan tini minyi magana da Abbanta amma banajin fa ezan tasani . Momy tai dariya tace a a kaga masu 'ya'ya haka kuke yanke maganarku batare da sanim muba sbd an dauke mu bamuda iko ko tai maganar cikin tsokana . Dariya yayi yace anyi din kin samu ma nagaya mk da sede kiji anai . Dariya tayi ya rungumeta yana sa mt Albarka . Wahe gari wata mata wacce ake kira da Ameenah tazo gidan dauke da kaya da bag harda trolley da murna momy ta tareta suka shiga dakin masukin baki. Sannu da zuwa kai kinsha hanya fa momy ta fada tna kokarin kar6ar k'aron tray din da me aiki ta kawo wa bakuwa """ Tinda sk shigo room din kayan Ameenah ya dad'a sa room din k'amshi dan in tai mk gyara zama yk ajikinta daram. Ameenah tace Sannu hajiya ai inason zuwa gidan nan wlh to inba fade kai zaka zoba daga kazo gate za a tsareka da bindiga kamar wanda tai fashi""" momu dariya tayi sosai dan Ameenah akwaita da an dariya momy tace sonawa zan gaya mk idan kinzo kice ni nace kizo ? Ameenah tace taf yanzumma kinsan ya akai ne "ina dosowa sk taso kamar wasu zakuna sefa dana nuna musu alamar kiranki awayata shedar ke kika kira snn sukai waya yanzun kikace a shigo dani kai yau naga ta kaina wlh bakiji kirjinaba har ynz dukan tara tara yk. Momy tai dariya tace yzn de kici abinci ki sallah idan kinyi wankan seku fara tin ynzn znje nai mata magana momy ta fita yayinda Ameenah tajawo tray din se washe baki take . Ameena ta iya gyaran jiki sosai kai daka ganta zaksan a waye take gata da barkwanci idan kuka zauna zakasha dariya ""manyan matane ke daukanta har gida tai musu acika mt bag da kudi abinta "" shine momy ta kirata dan ta gyara mata zarah. Kuyi min afuwa nepa ne suka dauke wlh amma naso nayi me yawa *RANAR D'AURIN AURENA*🙆🏻‍♀ Writing by *UMMU SAFWAN* ( Fareeda Basher) & *MISS HAFSY* *page 33* By *Ummu SAFWAN* *nayi mistek a page d'ina na jiya a maimakon na 32 na sanya 31 dan haka a 33 zamu tashi* Abba Tsaye a babban falon sai sallama yakeyi, Yaji shuru cikin tashin hankali ya nufi wani d'aki da yaga alamar kamar ba'a rufe yakeba." Kai tsaye ya kutsa kansa ciki sa'ad ya gani kwance cikin mawuyacin halin ciwo ya kudundune kansa a hijabin jannart sai nishi yake saukewa sama sama bai San inda Kansa yakeba." Cikin. Zafin nama Abba ya nufeshi yashiga kiran sunansa tare da girgizashi amma INA sa'ad bai ma San Inda kansa yakeba." Cikin hikima da dabara Abba ya tallabeshi yanufi mota dashi suka nufi asibity." Taimakon gaggawa a ka shiga bawa sa'ad, Wanda Abba sai safa da marwa yakeyi yana tunanin idan sa'ad shima ya rasa rayuwarsa ya zai kasance." Fitowar doctor ya tsayar da tunanin Abba cak." ya nufeshi cikin sauri yasha gabansa yace "doctor ya jikin d'ana sa'ad ya farfad'o kuwa?" Pls doctor ka taimaka ka cetomun rayuwar d'ana shikad'ai yarage mun d'an uwansa ya rasu, doctor KA taimakeni." Dafa kafad'arsa likita yayi yace "kwantar da hankalinka Alhaji, Sa'ad ba mutuwa zaiyiba amma yana cikin nawucin hali, KA biyuni office nayi maka bayani." Docter gaba Abba yana biye dashi a baya, A tare suka shiga office d'in." Docter ya nufi wurin zamansa Abba shima ya samu kujera ya zauna yana sauraren bayanin Docter." "Wato Alhaji Matsananciyar damuwa ce take damun yaronka, Wanda har ta haifar masa da bugawar zuciya tare da ulser mai tsanani wadda ta rik'e masa ciki saka makon rashin cin abincin da bayayi." Munyi narasar dai dai tuwar bugawar zuciyar cikin taimakon gaggawa, amma da ba'ayi saurin kawoshi asibity ba da komai yana iya faruwa da shi." Abba ya nisa yace "docter yanzun meye mafita?" Docter yace mafita d'ayace a kula da abinda yake yawan sanyashi a damuwa snn a kula da abincinsa a kan lokaci, Ga maganunka nan ya mik'awa Abba farar takarda yace "kasayo wad'an nan kafin ya farka, Snn a dafo masa ruwan tea domin ya jima bai sanya abinci a bakinsa ba." Mik'ewa Abba yayi tare da yiwa likita godiya ya fita." Bayan ya sayo maganinne ya kaiwa likita snn ya fito ya shiga motarsa ya nufi gida." Mommy ya tarar zaune a Palo ta rafka ta gumi duk abin duniya ya dameta kowa ya juya mata baya Abba da d'anta akan jannart Wanda suka d'ora mata Alhakin itace ta b'oyeta, bayan ita kanta batasan inda jannart d'in takeba." Har da Hayar samari tayi majiya k'arfi tayi, akan sushiga cikin gari lungo da sak'o duk inda jannart take SU nemo mata ita zata basu kud'i masu tsoka, amma maganar da sukeyi mata d'aya ce ko mai kama da ita basu ganiba." Tana nan zaune tana karatun wasik'ar jaki, Tajiyo takun tafiyar Abba a bayanta, Da sauri ta waiga sukayi ido biyu dashi, Sai gani tayi ya kuma had'e fuska yace "gargad'ina dake na k'arshe a gidan nan shine muddun kika kashemun yaro, sainayi Shari'a dake domin yanzun hakan yana kan gadon asibity." A zabure mommy ta mik'e tsaye idonta yayi ja yacika da hawaye ta nufi wurin Mijin nata tace "Abban yara KA yarda dani wallah bansan inda jannart takeba bani nasanya aka d'auke ta ba, Har cigiyarta na sanya a yimun a gari ga duk Wanda ya ganta zanyi masa kyauta mai tsuka amma kowa cemun yake bai gantaba KA yarda dani mijina." Juya mata baya Abba yayi domin magagganunta sunaso SU sanyashi ya karaya dga d'aukar mata hukunci da zaiyi." "Sa'ad yana buk'atar ruwan tea, abinda yace mata kenan yayi tafiyarsa." Hawayen fuskarta ta goge ta nufi kiching domin ta dafa masa ruwan tea." D'akinsa Abba ya shiga yashiga tunanin maganar da mommy tayi masa, tabbas a lamu ya nuna bata da sa hannu a cikin b'atan jannart domin yaga nadama a idonta." Yaga hawaye a idon matarsa Wanda rabon da ya gansu har ya manta,.wani tausayin matarsa yaji ya durar masa, matsalarshi d'aya da ita shine kyamatar talaka da take dashi bata Shiga inuwa d'aya da talaka Wanda hakan da takeyi shi yake bak'anta masa rai da ita." Abinda bata saniba shine ko wanne d'an adam da a kwai baiwar da Allah yayi masa a rayuwa, Zaka dinga wukak'anta mutum amma daga baya bakasan irin baiwar da Allah yayi masa a can gaba ba Wanda wata k'ika sai KA nemi taimako a wurinsa." Tashin motarta da yaji ya katse masa tunanin da yakeyi da alamar asibity ta nufa." Shima ya mik'e ya Shiga toilet domin ya watsa ruwa ya tafi asibityn." Da shigarta asibity bata wani sha wahalaba wurin gane d'akin sa'ad yake kwance kasancewar asibity ba Ba kuwa bace a wurinta, Kai tsaye d'akin da take ta nufa ta tura k'ofa tashiga a lokacin ya farka daga allurar baccin da akayi masa yanajin shigiwarta ya bud'e idonsa sukayi ido biyu da da ita, tayi saurin zuwa wurinsa, cike da tausayin d'an nata yanda tagani duk ya rame bakinsa ya bushe." "Sannu Sa'ad Allah ya Baka lafiya abinda ta dinga cewa kenan tana tab'a wuyansa zuwa fuskarsa." Hawaye suka Shiga kwaranya a idonsa da kyar ya iya bud'e Baki yana kallon mommy Wanda itama shi take kallo tana share masa hawayen dake zuba a fuskarsa yace "mommy jannart, mommy ki taimaka kifito mun da jannart, mommy jannart itace rayuwatah jannaart itace walwalata da lafiyata, mommy inason jannart soyayya mai tsanani, a yanda nakeji a yanzun idan babu jannart zan iya rasa rayuwata." Cikin k'unar zuci mommy ta runtse idonta tare da rik'e hannun sa'ad gam tace "Sa'ad KA yarda dani bani na b'oye jannart ba, bani bace sa'ad." ban Sanya a b'oye hannart ba." Amma nayi maka Alk'awarin duk Inda Jannart take,koba 'a k'asar nan ba, sai na Sanya an nemo maka ita Indai hakan shine farin cikinka." Girgiza kai kawai yakeyi shimad'ai yasan abinda yakeji a cikin zuciyarsa." *YAWAN COMMENT YAWAN TYPING*👌🏻 [21/09, 09:46] Ummee Mukhtar: ⚜ *BRILLIANT* *WRTS* *ASSO*🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Crrn And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ Sady baby nima inasonki😁 nafisa ina godiya me yawa👏🏻 🅿34 Ameenah sedata gama komai snn ta fito ta samu momy tai mata jagora har dakin zarah ,,,,Ameenah se kallw kalle take tana mamakin irin kudin da aka kashe a kowane lungu da sak'o na gidan. Zarah na zaune tayi tagumi sk shigo tai saurin mik'ewa tsaye kamar wacce aka tsikara momy tace sannu umma cikin murya k'arama tk gaidasu. Momy tai murmushi tace yauwa zarah ""am Ameenah gata nan ni zan fita zani na dawo nasanki de wajen gyara amarya sonake ta k'ara kyau 'Ameenan ta washe baki tace kai wnn yarinya da kyau take sede ban ta6a ganinta cikin dangin kuba hala ba anan takeba? Momy tace eh ba nan takeva na tafi sena dawo. Zarah tace umma sekin dawo Allah ya kiyaye hanya """.Ameen Zarah ta khairat na hanya zata dawo dg school"""".to umma Au namanta fa amaren 2ne akwai fa eza idan kingama da ita seki mata abunne yazo babu shiri wlh. Ameenah tace ah kice zamusha biki aiko wlh k nan da cen bazan d'araba balle ina fita masu gadi suhana ni shigowa Momy tai dariya tace .Ameenah kenan tai sallama ta fita. Nan Ameenah ta fara aikinta na gyaran Zarah. Zarah kam se nannok'ewa take ameenah tai dariya tace kinga siket zaki d'akko k'arami kisa k'arewa ma so kike angon yaga wani wajen ba gyara duk dade ayanda kike wlh ko ba ai mk gyara ba da kyanki gaki nan ga diri masha Allah kai wnn ango ya more. Zarah na jinta itade tayi shiru "siket din tasa snn sk fara. Dady ne zaune a Asovilla shida president bayan sun gama tattaunawane dady yk sheda masa cewa ran lahadi akwai daurin auren dansa musayyet """" Sosai president yai murna gamida addu a snn yace ya bashi number account din musayyet """.Dady najin hk yasan ba k'aramin kud'i zeturawa musayyet ba """ Dady yai murmushi yace godiya yake ranka ya dade . Se wajen 3 aka gama wa Zarah a time dinne momy ta dawo dg unguwa """" waya taiwa fa eza kan cewa tabaro gun aikin haka ya isa. Fa eza tai mamaki nan ta fito umar na kallo ta ta window se smile yake da alama yarinyr nan auran bazata za ai mata ya fad'a yn me komawa kan chair. Fa eza na dawo wa taci abinci tai wanka gamida sallah snn momy tace a farai mata . Fa eza tace momy me za amun ? Momy ta kalleta tace gyaran jiki seki shirya jibi daurin auranki tinda dama abunda kk so kenan momy na fadar hk tabar gun "" fa eza kam wani tsalle ta buga na farin ciki domin zata auri wanda take burin aura wato musayyet. Da rawar jiki ta fara cire best da vra yarage daga ita se siket """ Ameenah baki ta saki tn kallonta tace ikon Allah wata na nuna bataso ai mt gyaran jiki wata kuma na murna inceko waccen batason mijinne? Fa eza da kallon rashin fahinta tace wake nan? Ameenah tace zarah naji momy na kiranta itace ko?..fa eza ta ta6e baki tace eh itace itama amaryace ai dama cen ai da aurantä. Ameenah tace kenan na 2 zatai? Wayar fa eza ce ta shiga ringing dan hk batasamu damar bata amsaba tai picking """ Umar yace kinzo gd lfy my baby. Mtsssss tsaki fa eza tai tace wai malam ina ruwanka dani dan Allah """ kaga yakamata kasan da matar aure kk magana dan nan da jibi na zama amaryar,,,,,bata k'arasaba taji dariyarsa sosai yabata haushi tai shiru tn jinsa """...seda yagama snn yace congratulation fa nima kitayani murna jibi aurena da wata yarinya me kyau kamar ita tai kanta . Tsaki tayi tace ina ruwana meye na gayamin karka sake kirana haba kai ba cewa kai kn sonaba amma ka isheni wlh d'if ta kashe wayar tn cillar da ita . Ameenah batai magana ta farai mt gyaran jk. Momy ke waya da Hajiya khadija wato mahaifiyar fa eza inda suketa tsara yanda bikin ze kasance """: A ranar ne da yamma aka kawo kaya akwatina 8 shak'e da kaya masu tsadar gaske """"" momy batace wa fa eza komaiba tace matade gashinan natane. Murna kam gun fa eza kamar me """ dare nayi ta kira musayyet taji wayarsa akashe. Adaren dady yaiwa mahaifan zarah waya yace dan Allah inba damuwa a taho da waliyan zarah da mata kamar goma hk ciki kuwa harda mahaifiyarta """ gobe yakeso suzo dan Allah inba takura. Mamaki su Ammi da mlm sukai gashi be fada musu daliliba "" to kawai sukace malam hadi ya shiga kai kawo yana fadin idan kin bibiya wani abun tsiyar ta tafka masa harya kasa jurewa """kinsan Allah ina zuwa se jikinta yagayamata ""bazata mai damu mutanen banza ba """ a a malam banga lefin kaba wlh amma ko yarinyar nan ta k'ullama tsiya """ hk de su kaita zancen zarah suna ftn Allah ys lfy. Washe gari misalin 10 na safe Suka bugowa Alhaj sa ed waya kan cewa gasu a tasha kasan cewar basu san gidan ba. Mamaki yayi gskiya sunyi sauri sosai . Waya yaiwa drivers kan cewa suje tasha akwai bak'i ""number a tura wa driver idan yaje ya kira. Dg upstair ya sakko yake shedawa momy mahaifa zarah da 'yan uwanta na tafe . Murna tayi sosai da sauri ta shiga dakin zarah tace ki shirya ga mahaifanki nan harma da danginkı. Kuka zarah tasa ta taso ta ruk'uk'un kume momy tace nide Allah gunki zan zauna dukana Ammi zatai """ Momy tace dena kukan shirya kisameni a palo. To kawai zarah tace zuwa ynz jikinta yai wani fresh ta k'ara haske ko ina acike yk dam dam. Dady ne ya kira musayyet sk gaisa yace my son ya aiki?. Seda musayyet ya aje cup din hannunsa snn yace komai normal dadyya momy?... Lfy lau momynka. Dama akwai abinda zan gaya mk momy tamin maganar cewa ka amince da auran fa ezako? Seda gaban musayyet ya fad'i cikin rawar murya yace eh eh """ zubewa yai kan makeken bed dinsa wato royal bed yn dafe kai. Dady yace to gobe za a daura auren ranar laraba seka je nan airport din cairo katare ta dan babu da wanda zata taho idan kaga zakai zamanka anan ma duk a lefi tinda umar na kula da nan """kuma yarone me amana kasani. Musayyet ya runtse ido yanaji room din nai masa zagaye . Dady yace kana jina kuwa? Tai karfin hali yace eh dady Allah yajikan mahaifa ngd ''"" dama inaso na fada mk dady excellency ya turon da kud'i masu yawan gaske bansan nameyeba kaina ya daure sosai. Alhaj Sa ed yace na sha anin auran kane nima nawa suna tafe yanzun zk gani idan yaso idan tazo sekuje ta za6i kome takeso sbd bazami kaya ace tatafi dasuba kaganeko? Haushi yakama musayyet wai da gaske kuwa fa eza za a aura ms ? Shine ma se ana I gobe za a gaya masa? ..aiko wlh zataci ubanta tinda ta yarda zata aureshi. Tinanin me kk my son? Musayyet yace a a dady kaina kemin ciwo . Oh sorry sannu da ftn kna zuwa gun dr? Inazuwa dady ngd zan kwanta to mukwana lfy. Dariya taso kama dady ganin yadda musayyet kwata kwata beson auran fa eza bayan shiyace a aura ms ta. Dukkansu sn palo fa eza se iyayi ake tex taketa turawa musayyet amma daya gani ze goge dan wani mugun haushinta yakeji. Zarah na kusada momy se hajiya khadija se sauran 'yan uwa dasukazo . Motaci sk ji na shigowa dan hl momy da hajiya khadija sk fita dan taro bak'in. Cikin farin ciki ake gaisawa nan sukai musu iso har ciki Ammi kan se raba ido take tarasa suwaye wa 'yan nan matan ms mutunci haka. Ammi harda guzurin bulala dan adaren ta fita ta siyota dan tayi alqawarin zane zarah dan sun san abun tsiya ta tafkawa Alhj Sa ed. Daga mazan har matan suna biye dasu momy palo daban aka warewa mazan yayinda sukai ciki da sauran matan. Suna shiga Ammi da baba maryam suka hango zarah kamar wata baturiya dan ba k'aramin kyau ta karaba """ baki Ammi tasaki tn kallo ta anya ko waccen zarah ce """ muje mana Umman zarah kinga sunyi gaba alamu mu suke jirah """ baba maryam ta fad'a tn jan hannun Ammi. Zarah kam tin dg nesa data hango Ammi ta shiga yarfe hannu neman guduwa kawai take yayinda 'yan uwanta sk rungumeta cike da farin ciki . [21/09, 09:48] Ummee Mukhtar: *⚜BRILLIANT.* *WRTS* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN *BABBAN** *MUTUM* Cratn And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿35 Ammi idonta kan Zarah har sk zauna nan aka shiga dire musu kaye kaye naci dana sha"" Ammi se wurgawa zarah harara take cikin nutsuwa zarah ta shiga gaidasu suna amsawa gamida mamakin kyan da tayi baba maryam ganin su momy sunyi ciki yasa tace nan kuma inane zarah. ? Kafin zarag tai magana su momy da dady sk sakko dg upstair Alhaj Sa ed yaci shadda me uban tsada ga shi se kamshi yk. Har k'asa ya tsuguna yn gaida Ammi itama da sauri ta sakko dg kan kujera aka shiga gaisawa. Daga nanne ya tashi ya nufi indasu mlm hadi sk. Suna ganinsa sk mik'e harda risinawa suna gaidashi. Alhaj Sa ed da fara a 'a fuskarsa ya shiga mik'a musu hannu suna amsawa. Seda sk zauna Alhaj Sa ed yace nasan zakuyi mamakin kiran danai cikin gaggawa hk , toba komai bane se dan wani dalili me k'arfi . A yanda na d'auke ka baba nasan duk abinda nai zaka iya ganinsa amatsayin dede ne kokuma akasin hk"""" to amma abinda zan fada sede amin afuwa . Malam hadi gumi ya shiga sharewa cikin ransa kuwa target ne kala kala na hukuncin da zewa zarah . Alhaj Sa ed yace baba dama kasanni mutum ne me yawan harkoki kama daga kan tafiye tafiye zuwa k'asashe da kuma rashin samun lokaci nawa ma na kaina bana samu. To kuma kasan akace yauda gobe se Allah ga yarinya na aje agida ita d'aya bawani me deve mt kewa ,,,shine yasa nai wani gajeren tinani wanda nasan zakuga wautata """anan ne Alhaj Sa ed yai shiru malam hadi ko yace cigaba muna saurare ai ba wani abu munsan duk abinda zakai bazakai wanda ze cuci zarah ba domin nabaka ita gaba dayanta wlh duk abinda kai akanta dede ne . Ya fada yn goge zufa. Dady ya gyara zama yace shine to naga yafi ma sawwake mata . Daram k'irjin mlm hadi ya buga wanda seda ya sakko har k'asan carper din palon. Yayansa Alhaj imam yai saurun taroshi suna salati ta nuna rashin jin dadi. Alhaj Sa.ed ya sakko shima hat kasa gun mlm hadi ya rik'e hannusa yace kai hkr nasan ba dadi kuma baka zaci hakaba zuwa yanzu yarinya ta gama iddarta kama akwai yaro daya nuna ra ayinsa akanta wanda d'an aboki na ne sunansa NABEEL yn zaune ne a Cairo shine na yanke wn hukunci na hada auransu zancen danake mk gobe za a.daura auran dalilin dayasa nace kuzo kenan dan ayi avun cikin k'aramin lokaci amma kumin afuwa idan nayi ba dede va. Malam hadi se zuwa ynz yaji dama dama dayaji dalilin kenan na zuwansu gashi harma auranta za ai . Alhaj imam yace bkm mungode hakamma ai kayi mata gata """ba bunda zamuce se godiya Allah yahada kansu. Malam hadi ya kuma damke hannun Alhaj Sa ed ya share kwallah yace bkm ai kayi mn komai Allah yabiyaka mungode wlh hankalina atashe yk da har ynz zumma amma tinda yaron kanada alaqa dashi bakomai Allah yabasu zmn lfy dukk sk amsa da ameen. Dady ya 6oyr musu abubuwa da dama wanda sam bega amfanin fadarsuba koma menene dg baya saji . Suma tray aka shiga aje musu na kaji da juice da abunci """ kowa tashi yayi aka barau dansu huta kuma suci abinci . Zarah ta mik'e da sauri Ammi ta cafkota ganin basu momy a palon ""tace gidan ubanwa zaki ai tinda aka tasomu hk nasan ba lauba . Wani abun tsiyar kikai ms da alama ta kaiwa zarah duka abaya harda rankwashi. Zarah ta rufe baki tace wlh bam masa komiba ki tambayeshi kuji Allah tai maganar tn zubda kwallah. Baba maryam tace koma menene ai zamu ji ki kyaleta tashi kije . Da sauri zarah ta tashi tabar gun. Ciki sk ware aka shiga cin kaji Amma ammi hankalinta ba dayaba sotake kawai taji meye dalilin zuwansu. Seda sk gama tsaf snn momy ta dawo suka kuma gaisawa ta nuna musu masauki . Wani part ne dg cen cikin gidan wanda ba kowa cikinsa nan aka saukesu """" åkwatina aka shiga kawo musu wanda kayane ciki kama dg leshi se atamfofi dk a d'inke suke harda mayafai. Seda wanda sk kawo suka fita snn su Hajja mero da baba maryam sk ce to wnn kuma nameye? Ammi tace kinsan Allah hankalina atashe yk bansan meya faruba snn gashi kunga a gidan zarah bane sam ba nan bane """ baba maryam tace waya zakiwa megidanki yazo muji komeye tinda naga sunjima sn hira da mijin zaran eh hakane fa inji Ammi. Waya tai ms yace tasame shi a farfajiyar gidan itada baba maryam Suna zuwa yai ms bayanin komai """ salati suka hau yi Ammi na cewa amma zarah ta cuceni wlh auran babban mutum irin wnn ai jarine toma wai nuna masa tai ita tagaji da zaman kadaici? Malam hadi yace a a zarah fa batada lefi kuma in banda abinki yarinyarki fa k'arewama ba nanzata zaunaba yana cen kasar waje . Se yanzu Ammi tai fara a tace toba komai gk Allah yatsara . Baba maryam tace abunda zamuce kenan . Malam hadi yace muma zamu karasa masukin mu ga kayacen na alfarma an kawo mana shaddo dine ms kyau. Ammi tace muma an kawo mana komai yayi wlh. Mlm hadi yace gobe za a daura auran kuma ni inaga goben zamu koma gida. Dakin da zarah tayi nan su baba maryam sk shiga "" kwance sk ganta ta dafe kai . Tanaji sallama ta juyo da hankali nan ta kama ja dabaya tana wlh ban ms komiba Allah ammi. Memakon taga ammi ta daketa setaga tayi darita itada bb maryam sukace bakomai zarah kowa datasa kaddarar ninayi tinanin wani lefin kk masa ashe dg shine shima kuma din bisa wn dalili nasa. Bkm Allah yai mk albarka Yace yaron dan abokinsane sunan sa NABEEL kin sanshi kode za6insane? Zarah gabanta yafadi cikin ranta tace Nabeel waye kuma nabeel? Ammi tace kinsan shine. ? Zarah kanta na kasa tace a a . Ammi tace koma waye ai anuna mana koda hotonnsane mugani """ baba maram tace gaskiyafa muga sorikinna mu tinda ance bama ya k'asar. Hk sukaita hira zarah kam kuka kawai take son yi amma ba hali. Fa eza kam ta hada kawaye se shiri suke na wajen partyn dazasu kama. Se dare zarah takasance ita kadai a dakinta "" ta kalli jikint taga yanda ya qara kyau ta shiga tinanin waye nabeel kuma ? Ita kam da musayyet kadai takeji zt iya rayuwa amma hakan baze yuwuba gashi tai mt nisa. Wayrtace ta shiga k'ara ganin number musayyet yasa jikinta ya hau rawa amma sam tak'i dauka. Be hkr ba ya qara kira akaro na 2 ta dauka """ shiru ne ya ratsa wayar har natsawon 5mn a wanda yai magana . Musayyet ne yace momy na """"jitai jikinta yayi sanyi kamar wacce aka zarewa laka . Yace ina yini yagida nasan kuna nan kuna shirye shirye ko? Cikin murya karama tace ina lfy lau wn shiri kuma. ? Yai juyi kan chari yace kinji su dady zamu mind auran doleko? Meyasa bakisa bakiba ? Ko ko bakyason d'an nakine? Tsaye ta mike da mamakinsa se yaji tn kuka harda shashsheka hankalinsa ya tashi ya mike tsaye yace momy meya faru dan Allah mk ? Ta dafe kai tace bakomai mutuwa akai manane. Yai a jiyar zuciya yace Allah sarki ai addu a.zaki ba kuka ba pls momyna idan kina kuka jinsa nk har cikin raina ki dena umm. Zarah jitai kamar ta jawoshi ta rungume taita kukanta dan tasan ze rarrasheta Tace nadena ta fada tn goge hawaye . Yace ok kitayani addu a wlh bana son wacce za a aura min kokadan. Zarah tace karka damu sd safe tai saurin kashe wayar. Shima kuka yasa yn watsar da duk wata paper dk kan table din. *⚜BRILLIANT* *WRTS* *ASSO🖊* 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *_MUTUM_* Crtn And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ SADAUKARWA GA 💕Mezogale Amma fa bata bada bashi😄 💞 Fauzey 💞zuhrah INA GAISHEKU MUTANEN ONTOP muna tare ✌🏻 Da ZEE MAKAWA GRP Se SWEET NOVEL GRP musayyet na gaidaku😂💞 Yaufa RANAR FA"" EZA CE 🤭 🅿37 Dady ne yace a fito da fa'eza meza 'a jira ,,,Momy tace bara a fito da ita ga dare yanayi""" Dady yace idan an kaita ku tabbata da kun kad'o k'awayenta kar kubari abar ko guda d'aya tinda gashi ynz k'arfe 11:30. Hajiya khadija tace damani ba inda zani. Momy tai dariya tace aiko k'afata qafarki . Fa eza na toilet tn wanka bayan ta fito d'aure da tawol a jikinta "" su zuby se danna waya ake sun mimmike akan gado "" wayar fa ezace tai qara ta dauka da sauri azatonta Musayyer ne. Aiko shine ke kiranta tai wani juyi tana tsalle tace kunga kumin shiru my sweet life yn kira. Duk da kallo sk bita suna cewa kice shima ya qagu akaiki Unbola taiwa zuby sk sa dariya . Fa eza aka maqe voice harda kashe ido tace hy. Shima da walwala a face dinsa ce hy amarya ya kk. Se data zaro ido gamida mik'ewa tsaye tai rawa snn tace am5n """ dariya ce takamasu muffy suna kallon ynd tk wani narkewa kamar yn kallonta. Yace Dama ba wani abubane ys nakiraki se dan abu daya . Kinsan cewa bana sonki amma seda aka auramin ke . Ina me tabbatr mk da cewa tanadin danai mk na rashin mutinci da mugunta Allah ne kadai yasan adadinsu . Fa eza nan tasoma goge gumi tai lamo tn jinsa. Yace kina jina ? Dan karsu muffy sugano yanayinta Tai saurin cewa eh honey. Wani smile Musayyet yai ya mik'e tsaye gamida zura hannunsa cikin jeans d'insa yace idan har kinaso muyi rayuwa dake ta jin dadi sekin yi abu guda. Abu gudan nan ko ba km bane so nake kisamu Momy ki fada mata sharrin da kikaimin watan nin baya ba gaskiya bane kinyine sbd wani manufa""" idan har kikai hk to nai mk Alqawarin baki duka kulawata da soyaiyata zan baki duka wani jin dadi na rayuwa hope dai kin fahinta? Fa eza tasaki a jiyar hrt tace innani hk bakomai ? Musayyet yace yes bkm"" idan har kin fada mt nasan zatai min maganar ""idan ko bakiba nasan bazatai minba. Fa eza ta shiga tinani yomeye dan ta fad'a ""/ tin dade an riga an daura aure babi kuma wanda zece a warwareshi""". Dan hk zata fad'a ynz ynz ma kuwa. Musayyet yace kinyi shiru koko kin shiryawa zaman doya da manjane? Fa eza tace a a.yaya Musayyet zn fada kome kk so zanyi Bari naje I love you""" Ta kashe wayar tn k'ok'arin sanya kaya wani murmushin mugunta yayi yace yarinya bakida wayo. A gaggauce ta bar dakin se dakin momy"".A wani corridor sk had'u da momy fa eza tace dama dama gunki zani. Momy tace nima gunki zani Dady yace kufito akaiki dare nayi ""momy tai maganar tn kallon agogon hannunta. Fa eza kmr ta tambayi ina za akaita adaren nan amma seta share burinta kawai ta isar da abinda ke ranta awauce wajen. Fa eza ta tsuguna har kasa ta kama kafar momy tace dan Allah ki hkr kwanaki naiwa yaya Musayyet sharri wanda bada gaske bane "" Nayi hakane kawai dan ya aureni amma wlh bashida lefi . Baki mamy tasami tn kallonta ta sunkuya gamida kamo kafad'arta fa za kanta na qasa momy tace baki kyautaba fa eza " Qazafi bashida dad'i ko kinsan zafin da mutun yakeji aransa aduk sanda a kace yayi wn abu me muni wanda shi beba sharri ake masa?. Na yafe mk kuma babu wanda zeji maganar nan araina ina mamakin taya akai Musayyet ya sauya a lokaci daya ? Amma ina shakka araina sbd ayanda naganshi. Bakomai maza kice su fito kawayen nk. Fa eza ta mik'e cike da murna tayi mamakin da momy bata maretaba koma tazaneta. To hk kowa ya fito ana tsaye a farfajiyar gidan harda Zarah dan Momy cewa tayi itama seta raka fa eza . Harda su Ammi amma uwar amarya hajiya khadija tace ba inda zata. Fa ece zaune ga ban dady da momy harda mahaifinta dama ummanta . Dady yace fa eza. Tace na am " batare data d'ago kantaba . Sekuma yai shiru Abban tane yace da farko de zan fara da bk hkr. Domin nai mk shigege wajen za6ar mijin aure. Seda gaban fa eza ya fad'i cikin ranta tn cewa meya kawo km wannan zancen? Dady yace tin randa kika fara zuwa aiki umar yaganki kuma Allah yadora ms sonki cikin ransa ganin hakane yataso mahaifinsa qafa da qafa sk zo guna dan neman Auranki. Ni kuma na amince ayanzu inaso kisani ba Musayyet aka aura mk ba UMAR ne MIJINKI. Wata zabura fa eza tai gamida yaye lullu6in kanta tasoma kuka """ wlh bana sonsa dan Allah karkumin haka mutuwa zanyi wlh ni yaya MUSAYYET Nakeso wayyo na shiga ukuna . Baki s bude dukkan ninsu sn kallonta Hajiya Khadija tasan halin 'yar tata uwar hakama zata iyayi . Da rarrafe kamar wt jaririya ta qaraso gun Abbanta da Dady ta kama qafarsu tn kuka dan Allah suyi mt rai idan akace da umar zt zauna ita mutuwa zatai. Dady yakama hannunta yace kiyi hkr Umar nada hankali meye ai bunsa nina sani baze mk abunda bk soba tinda harshi yace yn sonki. Abbanta yace haba fa eza banyi zaton hk dg garekiba na dauka ko wn wanda bk saniba nabàki zk hkr ki zauna dashi ashe sa6anin hakanne. Bare umar yaro kyakykyawa gasu masu kudi duk abunda kk so zemiki dan Allah 'yar lele karki bamu kunya. A memakon taji nasihar tasu a a setą Kwanciya ta kama burgima wai ita inde bazasu raba auranba ita seta kashekanta. Ran mamanta ya 6aci dan hk ta zari wayar caza ta tsula mata fa eza ta mik'e tn k'ank'ame jiki. Haba haba yazaki daketa abun ai se yai mt yawa inji momy. Nan sk ci gaba da lallashi amma fa ez cikin ranta kamar qara zugata sk sanna abun da yafi mata ciwo tona kanta datai wajen momy na sanar mata da cewa sharri takewa Musayyet. Kenan dama yasan bashi zt auraba shine ya hada mt gadar zare? Kai amma ya cuceta ta fada tn kuka . Tashinta sukai suka gyara mt face gamida rufe mt fuska sk kama hannunta sk yo waje . Hk suka tafi Zarah na kusa da Ammi suna 'yar hira har akazo wata unguwa ta masu dashi ""haske kawai kk gani kamar rana kuma tsit se kukan tsuntsaye. Tin a mota fa eza ke kuka amma umar da musayyet sungama da ita. Wani katafaren gida sk shiga yayi matukar kyau part 2ne seme gadi wanda be bacciba dan yasan akwai ms kawo amarya. Kowane daki inka duba bed ne kuma adon kowane room da daban ne hakama palo. Fa eza tafiya kawai tk har sk zo wani daki aka zaunar da ita suka shiga yi mt nasihoho . Qawayenta ko zaga gidan sk shigayi suna cewa amma yayi kyau nan zata zauna kenan har musayyet din ya dawo koko yadawone? muffy tace to waya sani ne. Momy sk fito dan tafiya gida sbd dare nayi "nan ta tina da dady dayace mt kar abar kowa har qawayen nata kowa yataho. Da sauri ta koma ciki dan kiransu. Gaba dayansu suna zaune kan bed fa eza kanta na rufe dan bama tasota bude face dinta sbd kukan datacii""" ummy tace shine kika manta tsiminki nide jiye mk kawai nakeyi maza ungo kisha ynz kafin angwaye suzo " ummy ta mik'awa fa eza amma ko face bt budeba bare tai magana. Dariya sukasa bilkisu tace rabu da ita dan Allah idan mundawo gobe maga yanda tafiyar wata zata koma in baki wasaba wlh sekin koma kamar gwagwa "" ihu suka sanya suna dafe ciki dan dariya. Fa eza ko kuka tasanya wanda yai dede da shigowar Momy . Nan sk nutsu ummy tai saurin jefa robar tsimin bayan bed tn gyara zama. Momy tace to maza kutashi ba wanda za a abari dare yayi ba musu suka tashi gamida daukan handbag sunaiwa fa eza seda safe. Fa eza kuka tasa hk syka fita momy ta zauna ta dada bt hkr gamida tabi mijinta wataran zata qauna ce shine . momy ta fita ta barta. Hk akabar fa eza ita kadai a gidanta se ihu take har me gadi na jiyota😁🤭🤣. Tsaye ta mike ta yaye lilli6un kanta gamida kama qugu tn kallon room din "" komai yayi sede ba musayyet . A fusace ta nufi akwatinanta masu matukar kyau da tsada ta shiga fito da kayan dk ciki Wasu arnen kaya wato Englishwear wanda dasy gara babu suta sanya rigar iya cibiyace se wandonta mini wanda ko rabin rabin cinyarta be kaiba shita sanya tai parkin da kanta ta fito palo na 3 ta zauna tn karkada kafa """ seta nuna ms ita 'yar iskace gaban abokansa tinda yai kasadar aurenta . Phone tk dan nawa tn kallon palon ta kowane sak'o tsaki tak tace ga gida har gida amma ba Musayyet amma Allah ya isa tsaka nina dashi wlh kuka tasa wanda yai dede da shigowar su UMAR A motoci se dariya suke suna tsokanarsa . da gudu ta lek'a tq window nan tq hangoshi yaci shadda Ash color anyi dinkin iya gwiwa yai kyau se fara a yake "". ga hancin nan har baka da fararen teeth dinsa wanda sk qara haska face dinsa Sega fa eza tasaki baki tn kallonsa har phone dinta na faduwa kan tayals. Seda taga sunyo ciki tai sauri rugowa da gudu taci kunu ta zauna kan chair tn karkada qafa. Wani wanda ake kira da jafar yace yanaga wai kune kan gaba se sauri kuke ince ko kwabari angon ya fara shiga ai mana iso. Dariya sukai d'ayan yace in banda abunka ai duk amaryar duniya I yanzu tn cen k'uryar daki "" meze kawota palo ? umar yai dariya yn sosai kai jafar yace kaga guy shiga kafara sanar mt inyaso ka dawo ka tafi damu. haneef dak gefe yace kaifa matsalarka kenan ä ko ina seka nuna halin malanta wai kai us'taz to Allah ya kaimu auranka tin kafin ku shigo siyen baki zaku sameni adakin amaryar nazo zaman daki. Dariya suka sanya umar harda neman faduwa jafar yataro shi Yace kaga zakaiwa amarya asarako "": ai daman halinka kenan kaga umar fara shiga kai mana iso dan nafarajin bacci. umar yai murmushi ya shiga da sallama duk da yasan ba kowa a palon. Palon farko ya wuce ya shiga na 2 ai umar ido ya zaro 😱😱 ganin fa eza sanye cikin fitsararrun kaya se jijjiga qafa take. Qafarsa na rawa yake nufarta mamaki yk anya amaryar sace fa eza kuwa ? Duk amaryar duniya bazatai hk ba Shi kam bema ta6ajin ko a lbr ba . Tin kan ya qaraso gunta ta mike tsaye tn murguda ms baki harda tsaki shiko galala yk binta da ido kamar wn yaro. Ckin rawar murya yace fa eza mezan gani dan Allah. ? fa eza tace meyema bazaka ganiba tinda kai karnbanin aurena "ai wlh sena nuna mk kurenka meya hana abokan nk shigowa dan suga kalar macen dk aura aikin banza kawai ta fada tn jijjiga jiki. Umar sassan jikinta yakebi da kallo take yaji wata sha awarta ta baibayeshi ya cire hula ya matso har gunta ya kafeta da ido. Ga mamakinsa shima kafe shi tai da ido ko kiftawa batayi yai wni smile ya shafi kugunta gamida yi mta kiss yasa hularsa ya fice. Ai tinda yai mt haka ta zube kan chair jikinta yai mt sanyi harta kasa ai watar da komai . Umar cikin ransa yace tau senayi maganin rashin kunyar nan taki yarinya bari na dawo. Yn zuwa waje yasamu su jafar zaune akan motoci suna hira yace guys am sorry for da late wlh tayi baccine so ina tinanin tasgin tane I hope de ba matsala? Haneef ya faurzar da ruwan daya kur6a a bakinsa yace kaji dashi koma menene guysis kutaso mu wuce . Dariya sukai jafar yace my man yaufa ranar kace enjoy ur first 9t. Tafawa sukai suka shiga motocinsu umar yn musu bye bye yayinda me gadi ya rufe gate Ango Umar ya koma ciki. Nima anan zan dan huta zuwa gobe muji ya zata kaya tsakanin mara kunya fa eza da umar😀😂🤣😁 ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM Dedicated to ASMEENAT 😊 Crtnn And Wrtn By _UMMEE _MUKHTAR🎁__ 🅿38 Umar mota yakoma ya dakko ledoji har3 manya wanda kayan lashe lashe ne aciki snn yai hanyar ciki. Har yaznu tn zaune se game take yai sallama amma ko d'ago kai batai ba yai murmurshi ya aje ledar akan dining snn ya matso gunta ya tsuguna har qasa yn kallonta yace you looking gorgeous my baby"""" Wani kallon raini tai masa tace ko? Ya shafa hannunta yace yes come and enjoying our beautiful day """ tsaye ya mik'e yn k'ok'arin tashinta """ da sauri tasa hannu ta tankwa6e hannun sa tace haba dan Allah kai wane irin kwartone malam naga abun nk na neman shige makad'i da rawa . Da mamaki ya kalleta yace nine kwarton ? Fa eza ta rik'e qugu tace toda waye kain mana . Shi Abumma dariya yabashi yace naji nine kwarton tinda agunki nai kwartancin ai ba wn abu bane. Kaga dn Allah ka kyaleni ko dan kaga nai mk shiru? Allah sekayi dana sanin Aurena tana fad'ar hakan ta dauki hanya zatai daki ya finciko ta ta fad'o jikinsa, gashinkan ta daya zuba kan face d'inta yasa hannu yana gyara mata had'i da wn kyakykyawan Smile ya sumbaci goshinta. Hanci ta d'age tn kallonsa gamida zare ido ya mik'ar da ita tsaye yn jan hannunta da nufin zuwa kan dining. Wani murmurshi tayi tace inajin yunwa dakkomin plate""" juyowa yai yace da gaske ? Tai masa fari da ido tace yes. Smile yayi yace kokefa baby na amma da bakiji k'irjina wlh inasonki cikin raina dan Allah kiyi Alqawarin zama dani har Abada. Fa eza tai smile tace karka damu inasonka nima ynz de maza dakko mim plate . Da sauri umar ya nufi kitchen ya dakko plate guda 2 se qaramar wuk'a da cups . Kafin ya fito tini fa eza ta ruga daki ta danna key tana dariya tace sokon banza mara wayo "" Sleeping dress tasa ta kunna AC snn taja bargo ta rufa """ dama hk take kota kunna AC idan zatai barci tofa seta rufa. Umar ma dawo wa yaga palon wayam ba fa eza """kayan ya aje kan dining yn dafs kai had'i da murmurshi yai hanyar dakinta. Knocking yai tanajinsa ta qara shigar da kanta cikin bargo tn dariya. Seda yai 7mnts yn knck amma tak'i Bude wa . Hannunsa ya zura a Aljihu ya ciro phone dinsa seyaga k'arfe wajen 12:45 kenan daya ta kusa. Kallon door din yayi ya gyad'a kai yai smile cikin ransa yace nafa na faa zuwa duniya kafin kizo zakiga yanda yk wayo-" hanyar room dinsa yai wanda room din adon light blue ne se qamshi yk. Toilet ya shiga ya watsa ruwa bayan ya k'am sa sa jikinsa da body spray masu dadin kamshi. Singlet kawai yasa sannan ya dawo palo ya kwanta kan doguwar chair 3st ya lumshe ido ya cire watch d'insa . Gani nai yafara juyi yn dafe ciki harda kuka ta yanda fa eza zata iya juyoshi ''" wayyo cikina wayyo cikina wayyo Abba na umma na kuna ina wayyo zan mutu. Kamar dg sama fa eza ta dinga juyo kuka ta yaye bargon kanta gamida durowa dg lan bed ta zura shoesleep irin na rigar ta kara kunnenta jikin door d'in. Umar ko yaqara voice wayyo ba wani kusa danine yatemakan da magani na a daki oh my GOD nasan mutuwa zanyi yafada yn daga voice. Yana sane ya fad'o ka carpet yasoma kamar kakarin amai harda shaquwa. Fa eza da gudu ta fito jiki narawa tasa kuka harda dora hannu aka ta dukusa gabansa tace dan Allah karka mutu wlh kana mutuwa ni za ace na kashe ka tinda bn sonka pls ka tashi na shiga uku ta fada tn jijigashi. Umar kamar yai dariya ya kara fashewa da kukan karya harda mirginowa kan lap d'in ta yn dafe ciki harda rawar d'ari. Fa eza hannu na rawa tace ina kasa maganin ? Babu medicine ko daya agidan dan hk yarasa dabarar da zeyi dan hk yai saurin cewa ka kamani ki kaini dakina . Tace to to tashi ahankali tafada tn kama hannunsa "" da kyar ya mike ya rik'eta ya dafata gamida dafe ciki harda d'ingisa k'afa sk nufi room dinsa. Fa eza sannu kawai take masa yn cije lips wai shi irin yn jin jikin nan sede kawai ya daga mata kai alamar yauwa. Suna shiga ta Umar ya mik'e tsaye ras yadannawa room d'in key yana smile yana tinkararta . Ido ta zaro gamida zare ido tace dama iskanci,,,,,kafin ta k'arasa yai saurin rufe mouth d'in ta da wani hot kiss wanda yai dai dai da fad'awarsu kan bed """ Hannu tasa tana dukan bayansa amma shiko ajikinsa bakinsu na hade dana juna yasa hannu ya kashe fitilar dakin "" 'Yar qaramar rigarta yasa hannu ya zare ta harda cire mata brazeia tai saurin tureshi ta tasho cikin zafin nama tana lalubar hanyar fita be hanataba har takai saitin k'ofa . Jitai kawai ya kunna fitila haske ya mamaye room """ Ba komai ajikinta shima haka tai saurin durkusawa dan Allah kakashe fitilar nan dan Allah. Murmurshi yake shiko yaci gaba da kunna fitilar yn kashewa se dariya yake yace 'yar rashin kunyartaki ta k'aryace . Kinga key d'in a hannuna bazaki iya tseremin ba just come closer ko naci gaba da haske room din nan. Fa eza kuka tasa kanta na durkushe takasa tashi Se hkr tk bashi. Fitilar ya kashe ya taso har inda tk cak ya dauketa se smile yake duk da acikin duhune " darect kan bed ya direta ya shiga sarrafata se ihu take tana cizonsa """jiyake kamar qaramasa shauk'i take dan hk be sauraretaba har yakai the end.🙈😂. Se misalin 7 kowa ya halarci palon wanda Zarah kusan kwana sukai da ammi suna hira . Gaggaisawa aka shigayi bayan an nutsu dady yace to Zarah nan da 12 jirginsu ze tashi asaboda hakane yasa nace babu wanda ze bita kasancewar mijinta ze zauna a Airport har jirginsu ya sauka ina ftn ba matsala """ Nan da 3months zasu zo mana inda zasuje gidajen yan uwa dan agaisa. Zarah cikin jin wani iri ta mik'e tsaye ta nufi dakinta Dady ya bita da kallo yn girgiza kai yace kunyafa taji ko bakuga alama ba? Gaba dayansu sukasa dariya anan ne aka shiga dire musu kayan breakfast fast. Dan momy inde tai baqo agida toda wuri ake karyawa dan kar a shiga hakkin bak'o sbd batasan koda wuri mutun yk karyawa ba kasan cewar su basa breakfast da wuri. Zarah na shiga daki tasa kuka Ammice ta turo kofar tace a a ' a a kukan me kike kuma haba Zarah . Zo nan ta zaunar da ita bakin bed tn share mt hawaye tace kinga ko mijin da zaki Aura ? Yarone mekyau" gashi da alamu beda son magana bare har yai hayaniya. Zarah idonta na rufe tinanin Musayyet kawai Muryar Ammi taji tana cewa bude idonki kiga kalar mijin tin kafin ku hadu. A hankali ta bude idonta Nan taga pic din Musayyet sanye cikin qananun kaya white shirt ce ajikinsa yn zaune cikin wasu korayen flowers ya dafe face d'in sa daya tsunsa """yayi matukara kyay ga wani arnen smile kwance akan face d'in sa . Zarah ta bude idoda rawar baki ta kar6i pic d'in tace Ammi Ammi wannan ai dansanefa. Ammi ta mik'etsaye tn kar6anr pic din tace eh ai ance d'an Abokinsane ze iya zama dansa . Kinga kinsanfa no dawuri zamu wuce bari naje mufara shiri . Fita Ammi tana kar6ar pic d'in tace bani dashi zan tafi wannan ai mijine na nunawa a dangi gashi me kudi ga quruciya ga kyau gashi qarewama banan zk zaunaba kai masha Allah "" fita tayi zarah ta bita da kallo tana dafe kai . To kode Ammi tayi mistake ne wajen daukan pic d'in da aka bata? Tayama zata aureshi hakan baze faruba . Zarya tashigayi a dakin ta tsaya gabana mirror tn kallon kanta """ eh tayi kyau sede 'yar rama a wuyanta kadan. Zama tai tana tinanin fa eza """ Yanzu ai suna tare da Musayyet shine wato ko gidan ma bezoba tsaki tayi nan take taji kishi cikin ranta wanda bata ta6a jin irin saba. Wayarta ta dauka ta shiga kiran Musayyet akaro a farko hannunta har rawa yk wajen kira. Yn office ya zabga tagumi yayinda mutane dank'am zaune suna jiransa . Ringing yaji da sauri ya dauka gani sunan Wacce ke kiran. ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Crtn And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ 🅿39 Seda yai murmushi snn ya d'auka yace hello momy """ sedata jingina jikin bango wanda aka lanyace shi da wallpaper ruwan milk se kyalli take"""" Ajiyar zuciya tayi tace ina fa eza? Gira ya d'aga sama gamida aje biron dk hannunsa sannan yace fa eza kuma? Zarah ta turo baki tace eh. Tsaye ya mik'e yace tn gida mana bakwa tare ne ? nifa ina Cairo momy kokin manta.? Kallon phone din tayi tace hakane amma jiya ai mun kaita gidanta . Da gaske momy dan Allah bani aka aurawa itaba? Shiru tai ms dan tana gani yama raina mt wayo ""wato an kai masa itane gidansa kafin yadawo. Yace hello momy ina zuwa ina zuwa " d'if Musayyet ya kashe phone din ya shiga kiran Momy. Da sallama ta dauka shiko gogan koma gaisheta beba cikin zumudi yace Momy ina fa eza? Momy ta zauna kan carpet tace fa eza kuma tana hanya nan da lokaci kadan ka shirya ka tafi Airport tarbarta se anjima. Kashe wayar tayi tabar Musayyet sororo yarasa maganar waze yarda da ita Zarah tace masa sun kaita gidanta. Sannan Momy tace masa anjima zata taho wannan wane irin Abune sekace wata Aljana. Aje wayar yayi ya zurawa waje ido yana ganin yanda mutane ke kai kawo kasancewar acen saman yake """" Ta glass yake kallonsu yana sha'awar yana yin shigar matan k'asar n Alqahira sanye cikin dogwayen riguna shiga takamala. Zarah yafara tinani tabbas idan tasa kayan nan zasuyi mata kyau. Tsaki yayi ya zari key ya fito mutane se gaidashi suke sede ya daga musu hannu kawai ya wuce lifta ya hau ya sakko qasa driver yaja suka wuce gida. A motane ya turawa Zarah tex ta whasap cewa ta turo masa pic dinta sbd yayi kewarsu dayawa. Tn kwance tn danna waya ta shiga whasap nan taga tex dinsa """" murmushi tayi ta shiga tura masa masu kyau kuwa shima yn tura mata harda na ma aikatansa maza da mata wanda suke tare""" Ta tambayeshi tace wannan wacece kusa dakai daga hannun dama? Yai dariya yarubuta mata da cewa tn d'aya dg cikin ma aika tansune . Ta ta6e baki ta turamasa da alamar jin haushi """ dariya ta bashi yai mata reply da sunanta zainab . Tace kagafa baturiyace . Yai smile yace a a kode balarabiya ai nan duk yankin Misrah ne . Se yanzu ta tuna cewa hakanne fa duk yanki d'ayane . Haka sukaita hira harta manta da cewa momy tace tai wanka ta shirya. Shima har yaje gida cikin nishadi yk ko takan maganar momy be biba sukaita hira da Zarah. Ammi ce ta shigo da 'yan uwanta cikin shirin tafiya tace au yanzu dama tin dana fita ba abunda kikai kina nan se faman danna waya kk. Zarah ta aje wayar tasakko k'asa tace Ammi nima zan biku dan Allah. Ammi dariya tayi tace bakiji abinda megidan yaceba ""cewar zakuzo nanda wata3 ki hkr mana ai kamar yaune. Taso muje kimana rakiya Zarah tace dama ai zan rakaku . Hijab tasa fari me santi dan karami suka fito babban palo. Godiya Momy tai tai musu had'i da raba musu wata bag me d'auke da sunan Zarah da Nabeel. Leshi ne dan ubansu aciki se a tamfa super turare da kuma envelop na rafar kudi kowanne 50k ne aciki. Zarah kallon bag din kawai take tana jinjina sunan aranta Nabeel . Har bakin motoci tarakasu tana kuka Momy na rungume da ita tn murmushi tace Zarah kenan meye kuma ma kukan yi shiru mana . Malam hadi yai fara a yace kuruciya kenan se abarta kawai""" zata dena ne Hajiya mude mungode Allah yasaka da Alkhairi . Alhaj Sa ed yace bakomai ai Zarah tamuce Allah yabar zumunci Allah kuma ya kaiku gida lfy Ameen suka amsa gamida fita dg gidan suna daga musu hannu Zarah ta share hawayenta Momy tace to saura ke 'yata muje ciki na shirya mk kayanki . Hannu zarah taja Dady na rik'e da Khairat sukayo ciki . Daki zarah ta shige yayinda momy ta nufi dakinta ta dakko mata wani magani . Khairat dakinta ta wuce takama yin game Da sauri momy ta dawo zatai hanyar dakin zarah dady yace a a kaga uwar amarya saurin me kime kuma? Murmushi tayi tace wlh na manta da wani abune dg cikin kayan gyaran jikin zarah shine nk saurin kai mata. Dady yai murmushi yace shi abun na meye ? Momy tace base kajiba ta dan jima agidanka ai dole na gyara wa kanina ita. Dady ya mike tsaye cikin wasa yace iyyyye to zonan bani abun. Dariya tayi zata gudu yai saurn shan gabanta ya kwace sk zube kan kujera suna haki momy tace dan Allah kabani lokaci na kurekawa saura fa awa daya . Dady yace Allah sekin gayamin kona meye zn baki. Momy ta 6ata rai gamida juyae dakai tace tona matsine shikenan ? Dariya yayi.harda kwantar da kansa kan cinyarta ya jawota momy ko ido taware tn kallon ikon Allah. Dady seda yai me isarsa sannan ya tashi tsaye yace kadaki wahawalar da kanki domin wallahi iya zamana da Zarahban ta6a kusantar taba idan kuma baki yardaba ki tambayeta . Momy itama ta mike tace dan Allah da gaske kake Abban khairat? Ya kama kafadunta suka kalli juna yace Mulabi momy a dago da kanta dan tinda yafadi sunantsa na ai nahi tasan babu alamar wasa a maganar """ tace na am Yai Ajiyar zuciya yace wallahi idan harkin yarda dani toki yarda bamu ta6a kwanciyar aure tsakanimmu ba sbd wasu dalilai. Na farko de yarinyar ba waisona takeba ni kuma banso na takurata tinda ma fahinci yanayinta """.se kuma rashin samu wadataccen lokaci . Ki yarda dani mulabi da gaske nk koki tambayeta. Momy tasauke numfashi tace haba Alhaj wlh ma yarda kuma ngd maka garama da akai hakan kaga kanina namma wani babban tukwaicine agareshi. Dady ya lakuce mt hanci yace oh sonkai k'irik'iri jama 'a. Dariya sukai momy ta shiga daki dan hadawa zarah kayanta. Sanye take da doguwar riga brown se mayafinta wanda tai rolling dashi sam batai makeup ba se powder da lipstick data sanya. Hand bag ce kawai ahannunta bata dauki komaiba koda kuwa kayan sawane sbd momy tace mata karta dauki komai. Bakin bed ta zauna su momy da dady suka shigo sanye cikin shiga ta alfarma se murmushi yake . Khairat ta haye kan cinyar Zarah tace nima zan biki. Zarah ta qaqaro smile tace nima zanso hk. Kanta na qasa tace dan Allah kubani na tafi da ita banida kowa nawa acenidan ina ganinta nasan inada wani dan uwa najikina. Momy ze tai magana Dady ya daga mt hannu yn murmushi yatsuguna yace Zarah karki damu kada kisan yawa ranki wn abu kinji acen nema kike da dan uwame sonki fiye da kowa ze baki kulawa, na tabbata bazaki rashi ba taso muje ko. Zarah ta goge siririn hawayenta suka fito momy rike da trolly guda 2 kanana sbd idan taje cen ze siya mata kayan sawa irin nacen ,,,, a boot aka zubasu sk dauki hanyar filin jirgi. A mota dady yabugawa Musayyet cewa yafa shirya gasunan suna filin jirji """kasande awowin dk tsakanin cairo da Nigeria so yakamata kakasance cikin shiri kada kabar 'yar mutane na jiranka """lalle yakasance akan idonka jirgin ze sauka sekasa ido akan masu fitowa dg jirgin kafahinta? Seda yai cilli da hular dk kansa gamida yarfe hannu irin oh shrt din nan sanna yace to dady nagane seta zo dif kashe wayar""""Abun yaso yabaiwa Dady dariya amma yai shiru har sukazo airport. Suna zuwa dama yarage saura 15mnts dan hk suka isa wajen screening . Momy ta rungume zarag tana shar mata hawaye tace zonan . Waje daya suka ke6e ta kalli zarah wacce jikinta ke rawa danbata ta6a zuwa filin jirgiba gashi ita kadai wai zt tafi. Momy tace kalleni zarah . Zarag ta dago kai da rinannun ido ta kalli momy """"".. momy tace ke yakamata na farayiwa Albishir cewa kokinsan mijin da aka aura mk? Zarah ta girgiza kai Momy tai murmushi Tace to Musayyet ne kada ki dauka dan Alhaj ne a a kodaya k'aninane uwa daya uba daya"""""zarah ta zaro ido tana kallon momy baki na rawa tace momy da gaske kike kuwa taya haka zata faru dani ? Ni ni nifa duk kun rikitani kuka tasomayi momy tace a a banaso karki fara kin""""" kafin taqarasa aka shiga sanarwa nan aka fara shiga jirji momy ta share mt hawaye tace ki hkr minyine dan farin cikinku zarah dakun sauka idan kunje gida ki kirawoni awaya kinji//// Zarah ta daga kai tana daukan trolley dinta taje gun dady tai suka dada yin sallama ta rungume khairat sannan ta wuce sk bita da kallo cikin farin ciki da jin dadi. Kahirat tace momyn yaya ki gaida yayana shima yanacen Cairo kice injini idan ze dawo yatahomin da dadyn k'asar tafad'a tana juya k'ugu. Fara a zarah tayi tana goge hawayenta tace zan fada masa nima zan taho mk da tawa kinji I love you . Daga nan ta shiga seda aka tabbatar komai tai nomal na matafiya sannan aka daga hannu alamar anbashi damar tashi. Nan jirgi yafara tashi sama Zarah ta runtse ido kirjinta ma bugawa tana tina maganar momy kinsan wanda kika aura kuwa? To musayyet ne to musayyet ne . Haka kalamar taita amo a kunnenta da kwakwarwar kanta Tasa hannu ta dafe kai tace wannan wane irin wasane kuma ? Taya zasuyimin wasa da avunda nafi kauna araina . Ina ftn hakan yakasance gaskiya . Alokacinne jirgi yai sama sosai baka hango abunda ke k'asa . Musayyet suna gama waya da dady ya kashe wayar bak9 dayanta yai wanka yace bawanitarota da zani koda zani se dare wlh seta bushe agun """ wajen hutawa zani se dare zan dawo wlh. tafara ganin iskanci kenan tinkafin tazo tinda har ynz banji momy tamin maganaba kan sharrin da fa eza tai min. Kenan yaudarata tayi datace zata fad'a. Wanka yayi yaci abinci sanye da kananun kaya ya fice warsa dg gidan Ummulolo na gaidaku _*💞💞💞😝😝😝😝😝*_ ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Crtng And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ 🅿40 Omar kejan k'afar fa eza cikin wani salo na so da k'auna amma tak'i tashi """ tin wajen k'arfe 5am ya farka yai wanka a gida yai sallah beje masallaci ba ya koma bacci """ se wajen 6 yafara tashinta amma sam tak'i tashi sema wani k'ara shigewa bargo tk abinta Murmushi yayi ya bar dakin kai tsaye kichen ya nufa yafara fere potatoes"" Bayan yagamane ya gyarashi ya soya ya had'a tea y zuba a flask " waina ya soya ya kai kan dining ya aje "" Daukan ledojin jiya da daddare yai ya bud'e kajin ya zuba a Oven yai steaming ya juyesu a plate ya dawo palo """ juice ya hada dashi kwali 2 duk ya aje ya koma daki. Yana zuwa yaganta zaune ta zuba tagumi kanta na qasa . Da alamu kuka take ma """yazo har gabanta ya tsuguna ya kama hannunta suka hada ido, shima cikin fuska taban tausayi yafara magana. Dan Allah kiyi hkr my sweet kinsan Aure nufine na Allah """ nasan nai mk ba dede ba daban furta miki cewa inasonki baki da baki ba""""..Sena Abba na da zancen shi kuma yaiwa mahaifanki magana dg ciki harda Abban Nabeel. Hawaye ya zuba a fuskarta dan ya Tina mata sunan datake fad'awa Musayyet lokaci datake yarinya bata iya fad'ar sunan sede tace masa Abeel. Tsaye ta mik'e sede jiri daya kwasheta umar yai saurin rungumota yn mata sannu. Toilet ya kaita yai mata wanka tayi shiru harya gama mata yace taina tsarki. Fita yayi ya barta ya dawo daki ya zauna gamida tagumi. Har wajen minti 20 bata motsa ba umar ya k'ara lekowa yaganta zaune cikin bahon wanka hawaye kawai take . Jikinsa yai sanyi ze magana ta daga ms hannu alamun bataso yatafi kawai . Ba musu ya dawo daki ya k'ara yazama jiyai kansa na masa ciwo. Sedata k'ara minti 10 snn tai wankan tsarki ta fito . Da sauri yatare ta ya koma toilet ya dakko tawol yn goge mata jiki wanda ita ta manta bata gogeba . Kai tsaye doguwar riga mara nawi ya dauko mata da brezia pant da siket se hijab duk ya aje mata yace tasa idan tayi sallah yn palo yn jiranta. Kai ta daga ms kawai ya bita da kallo ya fita yn girgiza kai cike da nishadi. ... . Bayan ta idan gurin zama ta nema ta dakko wayarta ta shiga neman layin Musayyet amma wayar akashe. Umar jin shiru yasa shi dawo wa zaune yaganta hannu yakamata ya mikar da ita sukayo palo. Kan dinin sk zauna Abun yabata mamaki ganin yadda ya shirya mata komai. Umar ya shiga hada mata kayan breakfast wanda zuwa ynz rana tayi sosai. Cikin murya me laushi tace waya hada wannan? Da fara a a fuskarsa yace nine """ Murmushi tayi seyaji tace masa sannu. Dadi yaji aransa yashiga yin fara a har cikin ransa yakejn sonta na shiga zuciyarsa. Fa eza hk kurun taji yabata tausayi amma data tino da abunda yai mata setaji haushinsa takeji. Bayan sun gamaci ta dawo kan chair ta zauna shima ya biyota yana danna mata kafafunta da alama tausa yake mata. Tureshi tayi tace haba meye hk kabarni na sarara mana se bina kake kamar wata jela. Umar tai smile yace ai ni nafi jelar ma agunki yakamata ki damu da wanda ya damu dk . Ta kalle shi cik da tsiwa tace to bazan damun ba ai ba ninace kasoni ba"""" son maso wani kawai kakeyi yakamata kai nesa agunda ba a damu da kaiba kagane ai. Umar na kallonta face dinsa cike da smile kallo ya kunna time by time yn satar kallonta. Wayarta ta dauka taci gaba da kiran Musayyet amma akashe """ tsaki tayi ta cillar da wayar . Umar yace Momy zaki bugawa ? Ta wurga mai harara tace Musayyet nake nema ba Momy ba. Seda umar yaji ba dadi fuskarsa ta sauya amma ya danne ya kakaro smile yace may be yn gun aiki ne . Koma yn ina me yai ruwanka dashi cewar fa eza. Umar bece komaiba ya tashi ya shiga debe kayan da sukai breakfast ya maida kitchen ya zuba omo a wata roba k'arama yafara wanke wanke. Fa eza jitai kamar k'arar plate dan hk ta salalla6a ta lekashi"" wanke wanke taga yanayi kuma yana dafe kai dk masa ciwo. Wata uwar dariya tayi tace ai dama da wanke wanken kai kama wallahi kuma abunda kaimin jiya kaci Allah ya isa tana fada tai hanyar umar ya bita da kallo yn murmushi lalle fa eza bayan kuruciya kamar abun nata da isknaci aciki""" dariya yai yaci gaba da aikinsa yn tina abun da tace masa wai yace Allah ya isa "" shida Hakkinsa. *ZARAH* A jirgi kuwa Zarah idonta rufe maganar Momy ketai mata yawi arai wai Musayyet ne mijinta wani murmushi tayi cikin ranta tace kuci gaba da wasa da hankalina """Amma ninasan bata yanda hakan zata faru koma waye mijin haka zan kar6eshi babu yanda zanyi kowa da k'addararsa. Wayarta ta dakko ta shiga kallon pic din Musayyet tn murmushi """ wayar tasata a flightmood ne"" jitai ance mata Assalamu Àlaiki "" Zarah ta juyo dan gani wake mata magana. Wata mata tagani sanye cikin doguwar riga baqa sanye da niqaf a face dinta. Zarah ta amsa mata cike da kulawa " ga mamakinta setaga matar ta mik'a mata hannu Alamar su k'ara gaisawa. Zarah ta mika mata """" Matar tace sunana Aisha kema Egypt d'in zaki? Zarah tai mamaki sosai jin matar tayi hausa domin duk jama ar dake jirgin farar fatane""" Zarah tace a a ni Cairo zani. Matar tai murmushi tace ai duk country d'ayane turawane suka sanya mata sunan egypt "" zaki iya kiranta da Misrah ko Alqahira koma cairon sede yanki da suka banbanta da juna. Zarah jitai kamar ta nutse dan kunya tai murmushi "" Aisha tace da alamu ke bakuwace ko? Eh zuwana na farko kenan zarah ta fada tana k'ara kallon matar """ da alamu kamae yarinyace irinta amma sbd tasa niqaf bazaka ganeba. Aisha tace nima naje gidane kasancewar mijina beda lokaci sosai hakan yasa natafi ni kadai. Zarah tace Allah sarki . Karatu kike son yine anan ? Matar ta tambayeta """" .Zarah gumi ya karyo mata itako mezata cewa mata nan ? Taya zata gaya mata cewar ita seta sauka ma źata san inda ta nufa. Zarah tai ajiyar zuciya tace a a gun yayana nazo. Aisha tace Ayya shidin anan yake da zama? Zarah da sauri tace eh. Robar ruwa me sanyi ta mikawa zarah guda daya ta amsa tace ngd . Seda Aisha tasha ruwan sannan ta cir niqaf din dk face dinta. Asheko yarinyar ce Zarah ta fada cikin ranta. Aisha yarinyace dabazata wuce 21 ba . Ta kalli zarah tace kinga ni anan nake aure . Shekarun baya nazo karatu nan ne na science tin ina 18yrs. Allah da ikonsa yahadamu soyaiya da wani me suna Muhammad Al Khaiyam Balarabe ne kuma matashi kyakykyawa. bbban doctor ne sosai wanda k'asar keji dashi . Yanada hospital nasa nakansa wajen guda 5 babban cikinsu shine Al NASREE Special Hospital. Se gidan cin Abinci na ALJUMERAH BUFFET Resturant ,, DA kuma RUSTIKA Restaurant. Lokacin yanada mata me suna Zainab itama balarabiyace se Allah yai mata rasuwa , yaji mutuwar matarsa sosai aransa duk da itama yarinya ce karama dan har na girmeta kasancewar sun mata auran wuri kuma auran dangine. Bayan shekara daya yace ze aureni nace nida nk karatu kuma ba jinsin mu dayaba danginsa bazasu bari ya aureniba kamar yanda nima banida tabbacin nawa zasu yarda na aureshi. Hakade taitamin maganar ina sharewa duk da inasonsa kinsan larabawa da kyau. Zarah tai murmushi tace ynz kenan bakwa tare? Aisha tace a a """ ganin naki yarda dashi wata rana ina class kawai yazomin da iyayensa " nai mamaki araina sukace su duk abunda Muhammad keso suma suna sonsa bare Addinimmu daya ma. Ganin sun yarda yasa naiwa iyayena magana abu kamar wasa har suka yarda ""musamman sukaje nigeria sk nemi aurena aka basu bayan binciken da sukai me zurfi suka gano shidin fitaccene a kasar dama wajenta. Dangin Abbana sosai sk nuna hassadarsu da k'in aurena dashi tin da dama cen basa son ummana hakama kishiyar babana taita zuga babana akan karya yarda """" seda kakana yasa baki wato wanda ya haifi Abba na . Mutalakawa ne dama gobnatin jaharce ta dauki nawin karatuna . Yanzu haka munyi aure dashi yana bani kulawa sosai munason juna bayason 6acin raina ko kadan. Àbbana ya mutu sanadiyyar accident da yayi ganin koda yaushe ina tinanin ummana yasa mijna dakko ta ta dawo nan baki daya ya siyamata gidanta daban kuma akai mata katin shedar zama 'yar k'asa. Naji dadi sosai araina ynz hk koda yaushe idan naso ganin ta hk zanje koda kuwa zanyi zuwa 5 a rana mijina bashida damuwa ""yn kula da ita kamar ita ta haifeshi Yanzu bari kiga musauka kannensa na nan najirana sbd munyi sabo dasu sosai. Zarah tai ajiyar zuciya tace ikon Allah gaskiya kinada sa a Aisha Ni sunana Zarah kuma inada Aminiya m sunan ki """"" Aisha tai murmushi tace zaki k'awance dani? Zarah tace meze hana inai miki fatan zama me dorewa da miinki tare da samun kwanciyar hankali me dorewa a rayuwa. Aisha a rungume zarah tace idan kinyarda zan maye miki gurmin Aishan nigeria. Zarah tai dariya tace na yarda nan sukai dariya yayinsa jama ar jirgin ke kallonsu da rashin sanin mesuke cewa kasan cewar bajin yaren hausa sukeba dan Aisha da Zarah ne kadai hausawa a cikin jirgin. Musayen Number sukai wanda atime dinne aka shiga sanarwa jirgi ze sauka . Babban filin jirgin Le meridein Cairo Airpot cike yake da mutane farar fata da bak-ak'e kadan wanda sukazo tabar 'yan uwansu dg sassa daban daban . Jirgi ya sauka aka shiga fitowa kowa cike yake da murnar ganin dan uwansa. haka Aisha da Zarah sk sakko rike da hannun juna kamar wasu larabawa sanye cikin dogwayen riguna wanda sukai musu matukar kyau.. Wasu samari guda 2 se 'yammata 3 suka taho da dasuri sunawa Aisha marhaban kowanne seda suka hada kafada irin gaisuwae larabawa yanda suke din nan . Cikin harshen larabci suke tambayar Aisha wacece wannan ? .amsa tabasu cikin harahen su cewar a jirgi suka hadu kuma shine zuwanta na farko . Haka suka gaisa da ita kamar yanda sukaiwa Aisha ba yanda zatai tinda hk Al adarsu take. Aisha tace gashi zamu tafi wace unguwar kika nufa ne? zarah ta daga kanta ganin wani bak'in hadari dake hadowa tace la karki damu yanzu wanda nake jira zezo a fada yayinda take k'ara kallon bak'in hadarin. Aisha tace a a bazan tafi na barki ba ke daya zan jira har kema azo daukanki. Zarah ita kam bataso ta takurawa Aisha ne yasa tai mata hakan. Zarah tace yanzu zezo dan allah kutafi karki 6ata lokaci "" da kyar Aisha ta yarda ta tafi sukai sallama da zarah wanda bayan tafiyarsu ne da minti 10 ruwa ya kece kamar da bakin k'warya . Zarah takasa shiga wajen da mutane ke zaune wanda duk larawabane gani take kamar kallonta zasutayi kasan cewarta bahaushiya ,hakan yasa ta raku6e jikin wata bishiya dede wani dogon gini ta k'ankame jikinta ruwa nayo feshi dede setinta. Rawar dari kawai take kanta harya fara ciwo. Musayyet a kwance A Green view hotel hankalinsa kwance kallo ma yake da alama wanda kesa shi kara nishadi shiya manta da wani zashi Airpot dakko Fa eza. Seda yai minti 30 sannan yatashi ya fito ya shiga mota ya nufi gida "" dare yayi alokaci wayarsa yagani wacce tinda safe ya wullar da ita kan bed ya fita. yn kunnawa yaci karo da tex din dady wajen 20 duk na fad'ane da nuna rashin jin dadin kashe wayarsa da yai. Kai tsaye dady ya bugawa aiko Dady na dagawa yafarai masa fada abinda be ta6ai masa ba kenan arayuwarsa. Musayyet yai shiru yn bashi hkr Dady yace kai saurani kasan girman lefin dakamin kuwa ayau din nan ? idan bakason ranka ya 6aci maza katashi kaje ka dakko yarinyar mutane kasan hanyr dazatai eyyye ,,,wata sani a k'asar inba kaiba: musayyet yace kai hkr dady nasan nayi lefi amin afuwa Sallama sukai Musayyet yace lalle fa eza zakici ubanki tinda kikasa akamin fada . seda yai wanka yasake kaya sannan ya fita. Hankalin Aisha yakasa kwanciya tace wa kanin mijinta me suna Hamza Aľ khaiyam cewar ya juyar da motar zuwa Airpot. Kai tsaye nan suka koma aka barau suka shiga wanda zarah a lokacin tabar jikin bishiyar ta koma wani babban palo na zaman matafiya. suna shiga sk ganta se kunya ta kama Zarah Aisha tai murmushi hannunta kawai ta kama suka tashi sukayo hanyar fita """ Aisha ta budewa Zarah gidan baya suka zauna tace hmm kawata seda nace miki mutafi ki kaki yanzu muje gidana ki huta. Zarah tace to ngd babban mayafi Aisha ta lilli6e Zarah dashi sannan suka dauki hanyar KEMPINSKI NILE CITY. Wanda a time dinne Musayyet yashigo da motar sa Airport d'in sukuma suna fita Zarah kanta na k'asa tana rawar sanyi ya shigesu zuwa ciki . Yana yin parking ya fito ruwa na dukansa bedamuba ya shiga yafara duban fa eza amma ba ita ba alamunta babuma kowa agun se ragowar larabwan da basu tafiba wanda baza sufi su 16 ba agun. Wajen ma aikan waje yaje ya tambayesu shin basuga wata yarinya ba ? Balaraban ya kalleshi cikin harshen turanci yace ok you mean nigerian girl? MUSAYYET yace eh balarabn yace ai sun jima da tafiya wasu dazu sunzo sun dauke ta amota. Musayyet ya dara hannu aka yace nashiga uku suwaye to wa'yan nan mutanen ?. Wayara ce tai k'ara yaa dubawa yaga kiran Dady ne. jikinsa na tsuma ya dauka yace helllllo dady "" dady yace kaganta koba kaganta ???? Musayyet yarasa meze ce masa yai shiru cen yace a a wallahi. Dady yace what kasan kuwa wacece to saurareni dakau kaji ba wata bace matar taka illa Zarah "" maganarta doki kunen Musayyet har jiri na dibasa yi saurin dafe wani k'arfe yana runtse ido. Kasande ni bani ne mahaifinka na asaliba ba kuma na fada mk hakan bane dan wani abu a a sedan nasanar mk cewa akwai Aure tsakaninka da ita ,,,"" Wannan shine babban Suprise d'in danace zan maka Amma shinekai wasa rere ka6atar da 'yar mutane to wallahi nabaki nan da awa daya kalalubota duk inda ta shigå kaji na fada mk. Dady ya kashe wayarsa yana huci wannan wane yarone haka . Musayyet ko yakasa cire wayar dg kunnensa kansa nasara masa idona yai ja yarasa inda ze nufa ze kai da komwa yake yace zarah itace matata? Ya dafe kai yace oh my Life ,,,da gudu ya fito dg Airpot din ya fito babban titi yana waige waige. Ummuloce taku whasap no.09059343174 ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Crtng And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ 🅿41 Gudu yake A mota tare da kallon kowace mota dake kan titin wai ko zega Zarah amma be ganta ba """" daga k'arshe ya fito dg motar ko parking beba ya shiga tare duk motar datazo wuce wa """" se mota ta tsaya haka zeta lek'e lek'e waiko tn ciki Dare ya fara sosai har motocin dake kan titin suka fara raguwa """ Musayyet ya d'ora hannu aka ya Ilahi ina yarin yar tayine suwaye suka dauke ta? Me zancewa Dady idan har yau ban gantaba,, kai banajin koda na ganta zan iya gaya masa"""to Amma idan yace na bata suyi magana fa? Ya qara furta hakan yaname shafa face d'insa da idonsa da sukai ja. Gefen titin yadawo ya zauna lokaci lokaci yana bin duk wanda yazo wucewa da kallo . Tashi yai ya shiga mota ya hau zagaye kowane layi inya shiga nan ya fita nan ""duk inda yasan mutane na taruwa dama inda basa taruwa seda yaje amma ba ita. Kuka yasanya ya kifa kansa da sitiyarin motar yana dukan kansa """ Zarah wai itace matata kode da wasa yakemin """A cikin maganaŕsa banga alamun wasaba. Wannan shine dalilin dayasa yabarta ta zauna a gidammu? Ya sani ze iyai masa komai Arayuwa, domin tin yn yaro ko kallo yake inde yaga abu yace yanaso tofa ko babu shi A k'asar seya samo masa Aduk inda yake. Kuka ya kara sanyawa yana tina mahaifansu dasuka rasu """ yana tina inda sukai rayuwa cikin k'ungurmin daji ba yawan mutane se dabbo bi da tsuntsaye ""Amma wai gashi shine beyi rashin komaiba Arayuwa duk ta sanadin Dady , Wanda dg k'arshe gashi ya sallama masa matarsa ta sunna domin kawai farin cikikinsa. Hawaye ya share yana me kallon titi sannan ya kunna mota ya nufi gidan Television . Yana zuwa suka tarbe shi cikin yaren larabci suke magana inda yai musu bayanin 6atan Zarah """ nan suka buk'aci daya basu pic din ta ta nan ne za afi samunta da gaggawa. Hannu na rawa Musayyet ya ciro wayarsa ya shiga tura musu har guda 3 """transfer d'in kudi yai musu ta bank wanda kudin cigiya ne. Number waya ze basu suka ce ai sunada number base yabasu ba . Godiya yayi ya fita kai tsaye gidan redio ya nufa nan ma yabada sanarwa """ . Be koma gida ba haka yaita yawo a gari tare da sauraren kiran waya dg kowane bangare tsakanin gidan television da redio. Duk ya fita hayyacinsa lokaci daya Abun tausayi Aisha basu zame ko ina ba se KEMPINSKI NILE CITY wanda Anan tamfa tsetsen gidanta yake na Alfarma nagani na fada ginin Larabawa masu dashi. Fadar tsaruwar gidan 6ata time ne domin komai k'irar gold akayishi wato ruwan golden . Masu gadi suka wangame babban gate din suka shige ciki. Nan suka fito Zarah se k'areww gidan kallo tk Aisha ta rike hannunta sukai ciki se hira tk mata . A wani palo suka zauna wanda girmansa ya wuce misale domin upstair 4 ne a palon ta ko ina zk iya hawa sama Aisha tace Zarah zauna ina zuwa ko. Zarah tace to . 'Yam matan wani daki suka nufa suma dan canja kaya Zarah ta bude baki tana kallon kyawawan fitulin dk mak'ale a tafkeken palon tai saurin yin k'asa da kanta cikin ranta ko cewa tk oh """ Abin da nk gani A TV yau gashi azahiri wannan waje haka gaskiya Aisha bansamma wace irin sa a ce da ita ba. Jitai Hamza Alkhaiyam yace mata" min fadlik khudh Ashyi """ tai saurin juyowa tn kallonsa Cup tagani a hannunsa karami me dan murfi abun sha a wa /////// itakam daba dan taga cup d'in tea a hannunsa ba sam bata gane meyake nufiba Da murmushi ta amsa tace masa shukran ":"" shima fara a yai mata yabar gun. Zarah takai cup din bakinta taji wani kamshi ga dadi dk ratsa kanta . Mintuna kadan Aisha ta dawo rike dawata leda me kyau tace nabarki ko yi hakuri fa ina shiga megidan ya kira . Ga wannan kinga wani room cen kije ki wanka seki sauya kayan jikinki. Zarah tai murmushi tace dakin barshi bakomai. Aisha tace kinga ki daukeni yayarki kuma kanwarki Aminiyarki dan Allah,,,, kece kadai fa wadda nk ganin minyi dede da juna a shekaru kozan girmeki befi irin da 2 yrs d'in nan ba. Zarah tace shikenan bari na kara hutawa senai wankan. Aish tace to. Kallo Aisha ta kunna TV musu yayinda kannen mijinta suka shiga aje musu abinci kala kala . Gaba daya suka zauna sunaci wanda yai dede da shigowar Dr Muhammad sanye cikin fararen kaya riga da wando me ratsin kore. Da gudu Aisha ta tashi ta rungumshi sunaiwa juna oyoyo. Zarah na kallonsu har sk zo suka zauna kannensa sk gaidashi nan take suka juye harahen Larabci wanda anan tk shedawa mijinta a jirgi sk hadu da ita harma wanda zezo daukanta yai delay shine sk taho tare. Da turanci sua gaisa da Zarah cikin kulawa yk amsawa har yn tsokanar Aisha wai tasamu k'awa. Dariya sukai gaba daya Zara ko cikin ranta tace ai wlh nima makarantar koyon larabci zan shiga . A tv aka hasko hotunan zarah tare da bada number ga dk wanda ya ganta yakira dan Allah. Muhammad da Aisha da ido sukebin TVn da kallo suna kuma kallon zarah Aisha tace Alhamdulillah da sauri Muhammad ya shiga sk number awayarsa ringing daya aka dauka """ Kamar jira ake akira dama . Musayyet ganin bakuwar number da sauri ya dauka yace an ganta? Ko jira a gaisa beba yahau tambaya danA k'age yake . Muhammad yai dariya yai masa kwantacen gidansa yace ai yasani koba gidan Dr Muhammad ba ? Sosai yai mamaki taya akai ya sanshi Amma yace eh nan ne . Da sauri ya figi mota se gidan Aisha . Zarah jikinta yai sanyi har tsuma take dan har yanzu bata yarda da zancen momu cewa Musayyet ne mijinta ba. Aisha ta taso gunta ta kama hannuta tace muje ciki. Wani daki sk shiga ta nuna mata toilet . Wanka zarah tayi ta goge jikinta ta fito Aisha ta nuna mt wata riga Ash colour me santsi da mayafinta se takalmi shima Ash. Godiya tai mata tace no karki sake banaso murmushi tayi kawai ta shiga gyarawa. Aisha tace nifa ina tsoro kar yayanki yace sace ki mukayi. Dariya Zarah tayi tace haba de wane irin sacewa daga taimako. Kai kinga na manta Ance dana sauka na kira amma kinga na manta""" Aisha tac yanzu idan min fita palo seki kira ko. Zarah tace eh. Zarah kam tayi kyau sosai harta gaji rigar kamar dan ita akayi kasancewar kusan tsawonsu daya da Aisha . Bayan ta kammala Aisha ta feshe ta da tura re sannan sukayo palo. Ba kowa a palon zama sukai suna ci gaba da hira kai kace sunjima da juna. Muhammad ne ya fito rike da waya a hannunsa yai waje yana magana. Yana fita ya tadda musayyet Tsaye jikin mota se zage zage yake kamar wani zaki. Da fara a face d'in sa ya karasa gun Musayyet suka gaisa cikin harshen Arab nan yabashi damar shigowa ciki . A tare suka shigo wanda yai dede da dagowar kan zarah sunata dariya ita da Aisha da alamiu hira tayi dadi. Musayye ne kan gaba kamar shine megidan 😂 se kalle ko ina yk ta ina ze fara ganinta? Karaf sk hada ido da juna Zarah zumbur ta mik'e tsaye tana kallonsa ko kiftawa batai """ Musayyet kam jiyai kamar anjona masa shocking tsikar jikinsa duk ta miķe baya ko dauke idonsa dg kallon Zarah . ASHE DAMA DA GASKE DADY YAKE . zarah itama cikin ranta tambayr kanta take Ashe zasu kasance A inuwa daya? o Muhammad da Aisha kallon ikon Allah kawai suke da alamu wannan masoya ya wuce a ce soyaiyar yaya da qanwa ne . A hankali Musayyet ya fara taku yana me nufarta itako ta tsaya kamar soja bata ko motsi. Murmushi kawai Aisha da mijinta sk suna ganin soyaiya Zallah. Sedaya zo har gabanta ta yanda yana iya juyo Ajiyar zuciyarta sk kalli juna cikin ido """ Bakinsa kamar meson magana itama batai Auneba taji hawaye na zubo mata kan face. A hankali Musayyet yasa harshe ya lashe hawayenta Aisha ta runtse ido gamida nifar Muhammad ta kama hannunsa sukai cikin daki se dariya suke. Zarah ta rufe ido tanajin yanda bakinsa ke zagaye sassan face dinta har k'afafunta na gaza daukanta . Wata runguma yai mata yana kuka cikin sauti mara fita itama kukan take yana shakar turarenta me kamshin gaske. Da sauri ya cikata yana me tino wani Abu cikin ransa""" shin me yake shirin yi Shifa har ynz beda tabbacin Abin da Dad yace masa . Dafe kai yayi jikinsa narawa""" juyo wa yai yn kallon Zarah wacce itama tajuya baya tana ganin Abun kamar amafarki. Hannunta ya rike yana murzawa cikin nasa batare daya kalli inda takeba. ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM Crtng And Wrtn BY _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ 🅿42 Mik'a Godiya ga Tarin Makaranta Wannan Novel Ngd Ngd🤝🏻😊 Zarah najin yanda Musayyet ke murza hannunta amma sam takasa hanashi sede kunya da mamakinsa ta lilli6eta """ A hankali yai tattaki gareta ya juyo da kafad'unta zuwa gareshi kanta na sunkuye yasa face d'insa dede kunnenta cikin murya tajan hankali yace ina miki barka da zuwa Momy na,,, Ko zaki iya kiran matar gidan tafito miyi sallama? Motsi tk da mouth d'in ta wanda Musayyet duk juyin datai idonsa akanta""" sake rad'a mata yai kamar d'azun cewar tai magana matar gidan ta fito sutafi """ Ahankali tace ta d'aga masa kai Alamar to. Murmushi yayi sannan yacikata ya koma waje d'aya ya tsaya kamar soja. Zarah tarasa ta inda zata fara nan cikin murya k'arama tafara kiran Aisha """ Aisha wacce suke d'aki da mijinta tun d'azun sunata hira akan Zarah cewa da Alamu kode matarsa kode mosiyarsace irin wannan kallon juna haka. Muhammad yace kin manta ganina dake haka nakafe ki da ido ? Tai smile tace hmm kajika bari naje,,,,: naji kamar tana kirana zomuj tare ""watakil tafiya zasuyi . Muhammad ya rike hannunta suka fito da fara-'a """..Akan face d'insu. Musayyet ya maida kallonsa gakansu yn sha'awar soyaiyarsu """ Zarah ko kamar wacce aka zarewa laka tayi lakwas da ita """"jin muryar Musayyet tayi yana fadin mungode fa Allah yasaka da Alkhairi """yau da ban kuba dana rasa k'anwata yai maganar yn me kallon Zarah. Aisha tai murmushi tace ai bakomai munzama d'aya yanzu sekabamu Adress idan an kwana 2 zamuzo muma ta fad-a taname jijjiga hannunu Muhammad wanda ke kallon ta yace hakane my k'albi. Musayyet yai murmushi yace hakane ai ba wani 6oyaiyen waje bane """ idan kika marrit hotel to layin dake tsakaninsu na 3 wato El Tawrah council Zamelek palce"""" a nan ne gidan nawa yake Area B""" Muhammad yace nasani bama nisa Insha Allah zaku gammu. Musayyet ya Mik'a masa hannu sukai musabaha """Zarah tai murmushi tace to Aminiyata ngd sekin ganni. Aisha ta Mik'a mata hannu da fara 'a arta Zarah ma haka suka dad'a yiwa juna bankwana . Har bakin gate suka raķosu aka zuba trolley d'in ta a boot, seda suka shiga mota sannan suka juyo gida rungume da juna . A mota Musayyet yakasa furta kalma koda guda sakamakon wani yanayi dayakeji atare dashi. Anya ba wasa suke masaba? Kod turota akai tai karatu anan ne? Ashhhhh Abunda yaji kenan Zarah ta furta yai saurin kallon gefenta gamida parking yace momy na what's wrong? Kai tadafe had'i da cuno baki tace kaina ne Hannunsa na rawa ya dafe kan nata yaji da d'an zafi kadan yace sorry Momy na munkusa zuwa gida . Idonta ta bude a hankali jin yace mata Momy wato shima yasan kamar Auran nasu na wasane shiyasa yake cemata momy. Ta kalle shi tace thanks""".. yai smiley yace for what? For Averything. Murmushi kawai yayi yaci gaba da driving har suka zo gida. Da hanzari gateman wanda ke kira da Ahmad yazo ya bude gate yana musu marhabin . Shiya fara fitowa ya bude mata murfin mota ya rik'e hannunta yajawo ta jikinsa ya d'ago face d'in ta yace muga idon """kokinajin bacci ne? Zarah mamakinsa take wai yau my son shine rungume da ita haka? Tai k'asa da kanta tn kokarin kwacewa yai smile yacikata gamida bu'de boot ya dakko trolley d'in ta """"" ...jikinta na kankame da hannunta haryazo inda take ya kuma riketa sukai ciki itakam se mamakinsa take """lalle bede kunya. Babban palone suna shiga sanyin AC ya bugeta ti saurin dafe kanta ta runtse ido. Musayyet be kula da itaba wani daki ya nufa ya aje trolley d'in sannan yadawo palo. Kanta ta d'aga tana kallon palon sak ba abunda yarabasu dana Aisha """wato ta fuskanta duk kusan masu kudin Larabawa hk tsarin ginin su yake gwanin ban sha'awa. Shima upstair 4ne sannan duk adon golden ne se kaye kaye irin na Arab kama daga flawera kyawawan kwalaben turaruka da irin frame frame masu adon zinare. Akwi rooms kamar guda 5 manya dasu wanda hade suke da toilet gefe guda kuma akwai spare part na chairs da glass table medium me kyau dashi. Zarah bata gama kalle kallen taba taji an d'afeta da jiki me laushi kamar lallausan zanin gado. Wani ihu tasanya Alokacin Musayyet na k'ok'arin dakko mata juice a firij""" wurgar da kwalin juice d'in yayi yn k'ok'arin ganin Abunda takewa ihu. Dariya ya kamayi ya zube kan wata farar kujera yn kallon Zarah yana shafa kai. Wajenta tayo be au neba yajita akansa ta cukumeshi kamar zata shige cikinsa. Kukan gaske yaji tanayi Abunda yasa yài saurin dagota kenan yai cilli da farar magen data hau jikinta. Rarrashinta yashiga yi yana rungumeta gamida shafa bayanta yn cire mayafin data zagaye kanta dashi. A hankali Salon yasoma sauyawa da wani zazzafan romance dayake mata ita kam kokarin janyewa take amma ya rumgumeta sosai . Da sauri ya cikata yana rufe ido yana budeshi " dafe kai yayi ya mike tsaye yana nufarta yayinda ta durkushe a kasa. A hankali ya maida zancen wani salo yace is ok she's gone . Ta d'ago da kanta tana kallon d'aya bangaren taga ko magen ta tafi""" Aiko magen tagani kwance kan wani lallausan carpet tayi lamo tn kallonsu. Se yanzu taga kyawun magen farace me 'yar k'iba ga gashinta fari me yawa kamar Auduga dan alaushi. Murmushi taiwa magen ga mamakinta se taga magen tataso har da sauri tana nufo ta . Zarah tai saurin matsawa kusa da Musayyet ta dafe lap d'in sa shiko da ido yake binta dan tafiye tsoro da yawa. Magen na zuwa gunta ta Mik'a mata hannu "" da sauri itama magen ta Mik'a mata hannu kamar suna gaisaawa d'in nan ""..Zarah ta kalli musayyet da busasssun hawayenta tai murmushi Shima smile yai mata ya dauki magen yanai mt wasa hadi da shafa kanta """""...itama magen wasa tk masa kamar jira take ya tsokaneta. Zarah murmushi takamayi gamida nufar wani daki "" Musayyet tsaye ya mike magen na kafadarsa yace ina zaki? Bata juyoba tace zani na kwanta ne. Yai tattaki har gun ta yace Amma zaki iya kwana ke daya kuwa? Wasa take da hannunta tace eh zan iya kwana. Yace to muje na rakaki. Har dakin yarakata kuma har zuwa yanzu magen na hannunsa a rungume yace akwai snack A firij koda zakici """tace na koshi nı Yace toko girka miki wani zanyı? Tace a a . Smile yayi yace ok seda safe """batare data juyoba tace to. Kofar yaja ya rufe sede ya tsaya yn wani tinani . Seda yai 10mnts sannan yabar wajen ya nufi tangameman dakinsa. Wa yarsa ya cira yafara kiran Momy bayan sun gaisa tace ina Zarah ? Yace tana daki to inaga ko tayi bacci ma ynz. Allah sarki ashe ka ganta ? Yai murmushi yace damafa wani mall taje siyan wani abu ko wajen ban bari ba tadawo. Momy tace masha Allah kahadani da ita gobe ko. Yace to Momy . Sallama zasuyi yai saurin cewa Momy wai da gaske kun Auramin Zarah ? Ita kuma fa'ezan wa kuka Aura mata? Momy ta kalli dady wanda duk yanajinsu yai murmushi nasu irinna manya "" momy tace Fa eza Abokinka Umar ne ya Aureta . Ita kuma Zarah muka yanke shawaran Aura mk ita """idan kuma baka sonta sekai mata visa ka dawo mana da abarmu gida. Musayyet da sauri yace haba momy daga tambaya? Dariyar Dady yaji shida momy ai da Sauri ya kashe wayar cikin jin kunya yana murna da farin ciki ya d'aga magensa sama yana juyata . Toilet ya shiga danyin wanka cike da farinciki fal ransa ,,,, "" wai yau shine Zarah tazama mallakinsa. Adaki zarah tsorone yakamata ganin girman room d'in gari guda dashi wanda aka shinfida masa white bedshit se pillows wanda zasukai 8 manya da kananu. wanka tayi ta fito daure da tawol ajikinta daman tayi alwala ""zama tai Abakin mirror tana busar da gashin kanta. Musayyet bayan ya fito dg wanka 3qauter ya sanya se karamar riga bayan ya feshe jikinsa da turare ya nufi dakin zarah .. da gudu magen ta biyoshi wai zata bishi yasa hannu yace mata shiiiiiiii go back ba inda zaki bini ya fada yn me yiwa magen murmushi gamida rufe k'ofa. Miyauuuuuuu Anbar mage gadi😸😸😸😸😸😸😂😂🤣 My WhatsApp no 09059343174 ⚜BRILLIAN WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Crtng And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 iN SHA ALLAH DANA GAMA WANNAN NOVEL D'IN """" ZANCI GABA DA D'AYA NOVEL D'IN MAI SUNA RASHIN DACE WANDA NAKEYINSA ABAYA NADAKATA DASHI SBD WANI DALILI """"" NAGODE KU HUTA LFY😊💞🤝🏻✌🏻😊 🅿43 Koda ya bud'e k'ofar yashiga seda ya wuce wn corridor wanda yasha kayan ado nau ika daban daban irin na Larabawa se k'amshi yk. Cikin sand'a yk tafiya harya iso dede inda ze ganta" A nan ne yaganta dg ita se tawol tn shafa mai yai saurin komawa ya la6e yadda bazata ganshi ba. A hankali yake lek'ata yana kallon yanda take shafa mai kamar batason shafa domin cikin sanyin jiki take shafawa. Ganin ita kadaice adakin yasa ta cire tawol d'in ya fad'i kan carpet wanda a time d'in ne Musayyet yak'ara zuro kai dan kallonta seyaganta ba kaya """.Ya runtse ido gamida saurin fita. Motsin rufe k'ofa kawai taji tai saurin juyowa sede bataga kowaba hakan yasa taji k'irjinta ya buga da sauri. Cikin .Azama ta d'auki tawol d'in tasa ajikinta ta nifi hanyar fita. Tana zuwa gun ta tsaya tai shiru wanda shi kuma musayyet yana zube kan kujera se Ajiyar zuciya yk dan beta6a ganin mace Ayanda yaga Zarah ba. Jiyai ana knocking ya aje magensa Agefe ya nufi inda Zarah ke knock""" jin gina yai ajikin k'ofar itama zarah ta jingina yuna jiyo k'amshin jikin Zarah yai smile yace kina bukatar ganina ne? Tai murmushi tana wasa da tawol d'in dk d'aure jikinta tace dama trolley na nakeso ka bani. Ya kalli k'ofa kamar yn kallonta yai murmushi yace ok. Juyawa yayi ya nifi d'akin daya aje mata trolley d'inta . Jin shiru yasa ta lek'o dan ganin koya tafi"""""" tana bud'e wa shikuma yana dawo wa nan suka had'a Ido da sauri ta maida k'ofar ta rufe tana maida numfashi. Shiko tsaye yayi yakasa jan trolley d'in yai smile yace wannan yarinyar tanaso takasheni da kyawun jikinta. Da kyar yaja trolleyn yakai bakin k'ofar sbd yanda jikinsa yai sanyi"""" knocking yayi Zarah waccw ke tsaye cikin murya mejan hankali tace ngd. Jin ta fad'i hakan yasa shi gane cewa batason ya shigo d'akin""" Murmushi yayi kawai gun ya nufi d'akinsa. Seda taji shiru sannan ta bud'e k'ofar ta d'auka tai saurin maida k'ofar ta rufe. A hankali ta bud'e trolleyn dan za6ar kayan dazatasa sede taga gaba d'ayan kayan k'ananu ne matsatstsu wanda ita a iya saninta batasan dasuba . Da sauri ta bud'e d'ayar itama hakan take duk ciki babu nasawa agareta sbd k'ank'antarsu. Bakin bed ta nema zauna tace waya sakomin kayan nan? Nide bansa su dakai naba hasalima bani na had'a kayanba momy ce. Murmushi tayi gamida za6ar wanda zata saka sedefa duk kayan kamar na 'yar baby. A haka tasamu wasu milk colour rigace me siririn hannu kamar na brezia se wandonta mini dashi k'arami iya cinya se wani dan siririn mayafi d'an k'arami wanda ake d'aure gashi dashi. Ba k'aramin kyau sukai mataba ta feshe jikinta da turare da kuma body spray mebin fata. Firij ta bud'a nan taga snacks irin nasu na k'asar manya manya dashi da juice ta dakko tafara ci. Kad'an taci ta kwanta se bacci . Musayyet a dakinsa yakasa sukuni kawai son kasancewa yk da Zarah amma yana matukar jin kunyarta da nawinta tayama ze tunkareta da wata magana? Tashi yayi yaje ya bud'e k'ofar d'akin ya shiga ""bacci yaga tanayi yai tsaye yana kallon kayan dk jikinta yanda sukai mt matukar kyau. A hankali ya isa har bakin gadon ya durk'usa gamida zurawa dogayen kafafunta ido masu laushi da santsi. Sosai hankalinsa ya tashi yarasa halin dayake ciki . Motsi yaga tayi dan haka yai saurin d'urkusawa dan karta ganshi. A hankli ya kuma d'agowa yaga tayi rub da ciki se bacci take kamar wacce barai ajikinta """" Cikin sanda yataso ya kwanta dede kusa da ita ya kashe fitilun dk d'akin yai mata Addu'a sannan ya kwanta Amma ba bacci yakeba idonsa biyu Kusada ita ya matsa ta yanda ze iya jin numfashinta yasa kansa dede face d'in ta yn kallonta har bacci ya d'auke shi. Cikin dare Zarah na motsawa taji Alamun mutunn dan hk tazabura tana neman inda fitila d'akin take ta kunna wacce ke jikin bed"""jitai an riketa gamida jawo ta zuwa jikinsa ya rungume yana shafa kanta cikin murya k'arama yace yace is ok nine tare dake ba waniba """ki kwanta baccinki nasan kin gaji da yawa kina bukatar hutu. Zarah duk da sanyin d'akin amma seta gama gashi de ta gane me muryar amma rungumar dayai mata ne yasata shiga wn irin hali tai shiru tana mots jiki alamun so take ta kufce masa. Yagane nufinta dan haka yai murmushi yasake rungumeta ya kwantar da ita kan k'irjinsa yana shafa kanta gamida shafa bayanta idonsa rufe yayinnda Zarah idonke bud'e tanajin yanda yake mata ruge idonta tayi tana shakar kamashin jikinsa harbacci amma sam takasa bacci. Jin tayi shiru kuma da alamu idonta 2yasashi kwantar da ita gefensa shima ya matsa dg gefe ya kwanta yn murmushi. Daren ranar kowa be bacci ba se s'aka da warwara har Asubah tagabato ya tashi ya bar d'akin . Jin ya fita yasata bud'e ido ta tashi taje tai saurin saka key sannan ta shiga toilet dan yin wanka da alwala. Dan Allah kumin Uziri wani Abune yatasomin cikin gaggawa zakujini shiru Amma ran lahadi zanci gaba insha Allah .👏🏻 ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ *AURAN* *BABBAN* *MUTUM* Crtg And Wrtn By _UMMEE _MUKHTR🎁__ 🅿44 Brush tayi sannan tai Wanka ta goge jikinta sannan tai Alwala ta fito babban room d'in wanda yk gari guda gashi ya tsaru komai ruwan golden ne""" tsaye tayi tana k'arewa room d'in kallo ,,,A hankali tafara bin wani corridor nan ma wasu rooms d'in tagani a kukkule tasa hannu ta bud'e"" d'aya bayan d'aya tabi rooms d'in tana kallo yayinda taga kowanne adonsa dabanne hakama gado dake ciki da komai da komai """ sannan duk akwai toilet ciki da bayn rooma d'in kuma ga ventilation nan da flowers se kad'awa suke. Kowane room akwai AC cikinsa da kayan kallo da komai na morewa rayuwa. Ajiyar zuciya tayi sannan ta dawo room d'in farko ta maida doguwar rigar jiya da Aisha ta bata dan ita kadaice tasan zatai sallah duk cikim kayanta tinda Momy ta riga data sako mata k'ananu. Sedata k'ara kallon k'ofar da Musayyet ya fita tai murmushi had'i da rufe face sannan ta tada ik'ama . Shi kam tini yai wanka har yai Sallah kaya ya canja sannan yajawo system d'insa yafara tura sak'onni zuwa nigeria . Magenshi ce tai tsalle ta hayo kan bed d'in gamida shigewa jikinsa ta kwanta tai luf ta zurawa system d'in ido kamar tasan Avunda yakeyi. Murmushi yayi had'i da shafar kanta ta k'ara lumshe ido yaci gaba da aikinsa. Seda rana tafara d'agawa sannan ya fito dg room ya nufi tafkeken kichen dan sama musu abunci. Yana zuwa ya bud'e firij ya fito da kaji wanda suke a yanke yasoma sarrafasu. Ganye wajen kala 5 naga ya yanka harda carrot da koren tattasai harma da yellow Albasa da attaruhu ""farfesu yayi dg k'arshe ya zuba kaya kayen gamida zuba blue d'in wani sinadari nan take kazar ta canja launi zuwa blue """ dairya yayi dan yadan abinda ze faru dg k'arshe. Tea ya hada tareda gan yaiyakinsu da citta kanumfari sannan ya tace ya zuba a flask ya soya potatoes yakai dining ,,,madara ya dakko tareda kayan shayin wanda duk nasune irin na cen ya je a dining. Zarah kam rigar ta cire tasamu wasu kayan tasanya wanda suma duk uwar d'arince """" gaban mirro taje ta zauna ta shiga zuba makeup """""body spray ta fesa sannan ta koma cen cikim wani room wanda bash ta kwana ba ta shiga ta kwanta kan bed tana juyi cike da farinciki""" Shiru tayi tn kallon room d'in up and down . Da sallama yake knocking amma shiru wani key yasa ya bud'e room d'in ya tura k'ofar yn murmushi Be ganta anan ba dan hk yaqara shiga ck. A bud'e yaga k'ofar dan hk ya la6e yn kallonta . Tashi tayi ta dakko remote ta kunna kallo ta dawo kan bed ta kwanta. Yana kallon yanda jikinta ke motsi yai smile cikin ransa ko tinani yake taya ze shiga dakin Alhali tn sanye da wa'yan nan kayan? Tsayuwa ya gyara sannan yai sallama ya shiga"""" tana ganinsa tai saurin kwanciya gamida janyo bargo ta rufe dukkan jikinta ta runtse ido azuwan bacci take""" Murmushi yayi cikin ransa yace k'uruci kenan sedana ganki sannan zaki kama jaye jayen bargo? Ya fad'a yana nufar inda tk. Yana zuwa ya shige cikin bargon ta rufe ido tana d'an matsawa nesa dashi. Smile yayi sanna ya k'ara daf da ita ya rungumota gamida d'ago face d'in ta suka fuskanci juna tai saurin kwantar da kanta kan k'irjinsa tana nok'e nok'e"" dariya yayi yarad'a mata a kunne A hankali yac waime kk 6oyemin ne ? Shiru tayi daga nan yaci re bargon ya d'aga ta cak ya rungumota idonta rufe a k'irjinsa tasak'ale hannayenta zuwa wuyansa shiko kallonta yk yn smile har suka fito palo """ be ajeta ko inaba sekan dining ya matso da chair d'in sa dede tata har yanzu idonta na rufe tasa hannaye 2 ta rufesu. Har gabanta yazo ya cire hannayen nata gamida busa mata iska a ido yana kaiwa kowane eyes d'in ta kiss . A hankali ya bud'e sukai Arba da juna. Tai saurin sunkuyawa tn wasa da hannunta ya durk'usa dede kan k'afarta yana shafa dogwayen lap d'in ta "" hannu tasa zata cire hannun nasa yai saurin rik'eshi da d'aya hannun. Sabahul khair ya habibty murmushi tamasa tn cigaba da wasa da hannunta Shima murmushi yayi ya shiga hada mata breakfast. Yana bud'e farfesun kazan Zarah ta d'aga hanci gamida bud'e ido nan suka hada ido da Musayyet ya d'aga mt gira batai magana ba sede smile cikin ranta tana cewa wannan wn irin abuncine haka gashi yai blue ga uban ganyaiyaki. A hankali ya zo daf da ita yasa kujera dede saitinta yafara bata abaki. Tinkafin ta tauna taji zuciyarta na tashi da gudu ta nufi toilet shima da yabi bayanta yn dariya. Tana zuwa ta zubar dana bakinta ta wanke mouth d'in ta""""" jitai an rungumeta ta baya yana dariya yace baki ta6a ganin irinsaba ko? Shiru tayi tanajin yanda yake shafa mata ciki kamar ya samu wata fulawa""" juyowa tai zata fita ya rikota suka hada jiki. Kallonta yake yn tinane tinane shikadai aransa. Kanta a k'asa tace inason shirt d'in jikinka ta fad'a cikin muryar shagwa6a. Face d'in ta yad'o yace kinsonta? Kai ta d'aga masa kawai "" Aiko Musayyet ya cire white shirt d'in sa ya bata """gani yai kawai tahau sawa lokaci lokaci tn kallon kwantaccen gashin k'irjinsa wanda yai kama dana Arab """ kallonta kawai yake yn smile harta gama sawa sannan ta zura da gudu tai hanyar daki Shima da gudun ya bita yn dariya yana cewa seta bashi shirt d'insa Ayshan Nigeria maganar Auranta da Naseer tayi k'arfi dan har an turo ansa lakoci duk da Mahaifiyar Naseer bataso abunba dan sotai ya auri Aneesa Amma Minister yace Abunda D'ansa keso shima shiya keso. Naseer ne ya nunawa Hajiyarsa pic d'in Ayhsha Abun mamaki tin data ganta taji tanason yarinyar """"nan tabaiwa Momyn Aneesa hkr """ Sannan ta shiga tsare tsaren biki. Uhmmm Mulabi kinga yaron nan koya kiramu ya gaishemu wato shi yazama me matako "" yafad'a yana 'yar dariya. Momy tace wlh fa nina daukama yakiraka "" Dady yace inafa . Dariya sukai gamida yi musu ftn Alkhairi. Kubiyoni Sannu sannu Ankusa gamawa👌🏻💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞 ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM Crtg And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR_🎁 🅿45 Yau kwanansu 3 kenan tsakanin Musayyet Da Zarah sede suyi wasa,, yayinda kowa kunyar d'an uwansa yakeji. Kullun kayanta kenan k'ananu sbd su kad'ai gareta """Aduk sanda yaganta hk takan tayar ms da hankali ne gashi besan ta yadda zefara mataba sbd wata irin nawinta da kunyarta yakeji. Yau ma yana kwance a room d'insa ya shiga tinani wayarsa tai k'ara be kalli inda takeba hannu kawai yasa ya d'auka yace hello. Jiyai ance my son ya kk "? Da sauri ya tashi zaune yana shafa kai da murmushi yace lfy lau Dady ya Momy? Dady yai murmushi yace tn lfy """ ince de kunje shopping d'in? Musayyet yace a 'a amma anjia zamu """ to yakamata kuje kasan bawasu kaya ta taho dasuba "":".. Musayyet yace hakane insha Allah zamu anjima. To kagaidata se ajima. Nan sukai sallama "" shikam Musayyet ya d'auka itace keson k'ananun kaya shiyasa bece mata komaiba ."""""yana tashi wanka yayi yasanya k'ananun kaya ya feshe jikinta da turare gamida gyara gashin kansa sannan ya d'auki key ya fito palo. Kai tsaye room d'in ta ya nufa se yaji k'ofar a bud'e """ shiga yayi nan ya ganta kwance da alamu bacci take abinta. Murmushi yayi kawai ya zauna yana k'are mata kallo "" shikam ba abinda zecewa Dady se godiya . Sanye take da riga 'yar k'arama iya gwiwa pink ce me siririn hannu gashin kanta ya zuba kan pillon datake kwance """ A hankali yafara jan yatsun k'afarta cikin k'warewa kamar yana mata tafiyar tsutsa """ murmushi kawai yaga tanayi cen kuma takama dariya amma har ynz idonta rufe yake"""" kwanciya ta gyara taci gaba da murmushi ,,,,,,,, yanda tk motsa mouth d'in ta yasa Musayyet sha'awar yi mata kiss. Jitai kawai ana shan lips d'in ta da sauri ta bude ido sukai ido 4 dashi. Cikin jin kunya ta tashi ta ruga zata gudu ya rik'ota yn smile gamida shafa kanta yace ki shirya inajiranki a palo zamu fitane """ daga hk ya ya kumayi mt kiss ya fita yanajin farin ciki aransa. Hanyar daya fita tabi da kallo tana murmushi had'i da shafa lips d'in ta tana kallo yanda yadingai mt kiss """" smile tayi snn ta shiga wanka. Cikin minti 30 ta shirya ta sanya doguwar rigarta """ba wata kwaliya tayiba amma tayi matuk'ar kyau . Tana fitowa ta tsaya jikin k'ofa tana wasa da hannunta ... Danna waya yake kawai amma seyaji alamun motsi yana d'aga kai sukai ido4 da fara'a yataso har inda take yace wow my beautiful wife kinyi kyau fa """hannunta ya kama sukai hanyar farfajiyar gidan tana kallon yanda gidan yk da girma . Wata farar mota suka shiga ya bud'e mt gidan gaba ta zauna sannan ya shiga suka tafi. Tinda sk taho Zarah ke kallom yanayin k'asar abun sha'a wa haka suke da tsari ga yawan shuke shuke . Yana kalle da ita yn murmushi har suka iso Attahrah Mall """"Babban mall ne wanda ba abunda babu ciki kama dg abunci konasha kayan sawa provision kayan kwalliya komai da komai de. Ma'aikatan gun duk larabawa ne nan ya shiga jidar mata kaya kala kala riguna dogwaye masu rasha rasha dana nau 'in larabawa. Tana biye dashi yayinda itama tk diban duk abinda yai mata . Kayan makeup ta diba da wasu rigunan se kayan ciye ciye. An kashe kudi me yawa wanda harseda aka kawo musu kayan har motarsu . Kai tsaye OLD CITY COPIC CAIRO Suka nufa wanda anan ne kayan tarihi yake tinda cen Zarah tayi kallo yayinda idan taga wani abun na tsoro seta k'amk'ame Musayyet. Basudawo ba se yamma lik'is suna dawo wa salla sukai sannan Musayyet yace yau tare zasuyi griki. To kawai tace bayan mintuna kad'an sk shiga kichen jollp d'in taliya ta dafa yn kallonta kamshi duk ya cikashi zaune yake kan kujera bayanta kawai yk qarewa kallo yanda tk da kyan diri. Juyowa tayi yai saurin kau da kai tai smile tace nagama. Tsaye ya mik'e yn smile ya kalli jollop d'in wacce tasha kifi yace amma kin iya girki muje muciko. Kai tsaye dining sk zauna sk faraci tana kallon yanda yakecin abincin da alamu yanajin dadin sa. Kallonta yayi yace na tambayeki? Kai kawai ta d'aga masa yayinda ta aje spoon d'in hannunta. Musayyet yai murmushi yace yaya akai kika had'u da Dady na? Murmushi tayi ta kalli kan dining d'in tana motsa mouth d'in ta . Shima smile yayi yace inajinki . Zarah tafara magana kanta na sunkuye tace watarana ne ina chart a Facebook a time d'in k'aramar wayace dani""" Se naga anturon da frnd rqrst sena amsa"""" sunan dana gani shine Sa'ed Ibrahim sunan beyi kama da wani Babban Mutum ba . Ahaka muka fara gaisawa cikin mutunta juna lakaci lokaci harta ka gai da munayin waya . Koda mike waya dashi muryarsa bazata tabbatar mk da cewa yanada shrekaruba. Seyace na bashi whasap number na nikuma bandashi.. Sbd banayi banida babbar waya. Kawai abun mamaki muka fara soyaiya dashi"""musayyet yai gyran murya suka hada ido da zarah yai murmushi itama tai masa sannantaci gaba da bayani. Harta kaiga yace nai masa alkawarin aduk yanda naganshi zan aure shi"""" ni kuma na amince Kawai seyace zezo gidammu "" anan ne zarah tai shiru tana kallon Musayyet""" ga mamakinta setaga yn murmushi yamaida hankalinnsa gareta. Taci gaba da cewa ni kuma bana zance se dawani wanda ake kira da kabeer. Amma sbd mumsaba bazan iya hanashiba sena bashi address . Watarana ran Asabar da yamma kawai senaga banana ya shigo da sauru gida yana cewa ina kike ina kike. Da alamu ni yake nema """nida Ammi na muka fito yace zarah ina kika samo babban mutun haka gashi cen waje yana tambayar gidanku """ na tabbata koda bansan shiba alamu sun gwada shidin babban mutun ne "Zarah ina kk samo shi? Nai shiru nace wlh baba banta6a haduwa da mutun irinsaba nide bansan shiba. Babana yace aiko sena fita tinda har yazo gidammu dole na fita. Haka na fito waje naganshi Zaune cikin Mota me tsada na tsaya ina tinani inda nasan shi amma nakasa. Fitowa yayi yai min sallama na amsa gamida gaidashi """ jinai ya ambaci sunana nace ina kasanni? Yar dariya yayi yace nine Sa ed wanda mike gaisawa a fcbk. Murmushi nayi alamun ban yadda ba domin muryasa bata nuna cewa shidin babba bane. Wayarsa yaciro ya nunamin duka chart dimmu sosai nai mamaki tabbasa wannan chart d'in damikeyine . Da mamaki nace masa dma kaine? Yai murmushi yace nine zarah idan har kin yarda zaki aureni wlh inasonki tinda naga name d'in ki a fcbk naji koda ban gankiba hankalina ya kwanta dake. Nai murmushi nacekai hkr ni bansan kayi sa an babana ba """bazan iya aurankaba. Haka yaita lalla6ani dg karshe yabani waya a kwalinta me tsada harda kudi a wata karamar jaka duk naki amsa nayo cikin gida. Ina shigowa wani yaro ya shigo dauke da wayarda kudin yae gashi wai agayamin yatafi seya dawo...... Babana ya fito dg toilet ya tambayeni wayeshi batare da tsoroba na basu labari """babana najin haka yace aiko inde yadawo sena fita kuma wai shi hankakinsa ya kwanta dashi inde yace ze fito toshi zan aura. Musayyet yai ajiyar zuciya ya kur6i jiuce sannan yai murmushi yace ashe duk ni yakewa yak'in auranki. Murmushi zarah tayi ta kalli agogo taga dare yafara tace bacci nakeji. Musayyet cak ya d'auketa ya aje kan chair 3st yace sekin gama bani lbr snn zaki bacci . Smile tayi tace ai shikenan fa nagama""" Musayyet yace no akwai saura mana. Ya kwanta da kanta kan lap dinsa yace pls Zarah you should continue dis beutfl stry. Tai murmushi tace bayan yadawo besameni ba se babana sukai magana yace wai yabashi ni """" ina dawowa dg islamiyya babana yace wai yazo bana nan . Haka de akaita abu daya ina banaso shikuma befasa zuwa ba alokcinne kabeer yai tafiya aiko abba na yace dady y fito . Anan ne ya turo akai magana had'i da sa lokaci harde akai auran. Musayyet yai murmushi yace ni kuma a sannan ne nakira kikai min rashin kunya ko? Dariya zarah tayi tarufe ido yasa hanni ya bud'e tafukan hannunta yana meyiwa idonta kiss . ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ _AURAN _BABBAN__ _MUTUM_ Crtng And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR_ 🎁 🅿46 Tasa hannu ta janye hannunsa tana mik'a gamida tashi tsaye """shikam kallonta yakeyi yn smile ya mik'e ya d'auketa nan takama dariya tana wuntsil wuntsil gamida k'ank'ameshi . Be direta ko inaba se kan bed wanda ke cen k'arshen d'akunan ya kwantar da ita yaname zame rigar dk jikinta """ idonta ta rufe ""ya zubawa surar jikinta ido a hankali yafara shafar jikinta yana shak'ar k'amshin jikinta ,,,tin daga kan yatsan k'afarta yafara shak'ar k'amshinta har ,zuwa wuyanta ""ya d'ago kanta har ynz idonta rufe """"jitai ya cire mata brezia tasa hannu ta rik'eshi tana kokarin mikewa . Da sauri yajawota ya kashe fitilar d'akin ya shiga yi mata kiss """" Ita kam kunya duk takama ta damma ya kashe fitila""""" A hankali yafara lasar kan breast d'inta ta k'ank'ameshi shiko kallonta yk yana smile ya dakko duka hannunta ya zuba a gadon bayansa ya rungumeta """"ita mamaki take koma kunyarta bejiba yake mata haka. Haka yaci gaba da abinsa sede da k'yar yasamu way se sambatu yake Zarah ihu kawai take tana dukan bayansa """sosai ya fita hankalinsa se kiran sunanta yake itako ihu take tana cewa nicefa Momynka haba dan Allah wayyo na shiga uku""" besan tanaiba harya gama ya rungumeta yana ajiyar zuciya """kuka take shiko ya rungumeta yana shafa bayanta yana me rad'a mata a kunne cewa """sorry bazan sakeba dena kukan kinji hubbi na am so sorry. Zarah shashshekar kuka take tana k'ara shigewa jikinsa dan wani sanyi takeji na shiga jikinta . K'ara rungumeta yai ajikinsa yana jijjigata yayinda hak'oranta se karkarwa suke tana hawaye. Jiyai jikinta yayi zafi dan haka ya kunna fitila nan yaga se rawar sanyi take ya sakko kan carpet yasa sutturarsa jikinsa na rawa yajawo drower ya dakko magani da ruwa yazo har kan bed d'in ya tallafota ya jinginata jikinsa yabata bakinta na rawa ta had'iye ya maidata ya kwnatar ya aje cup d'in ya dawo cikin bargon ya rungumeta yana shafa bayanta har bacci ya d'auketa . Kiran sallan dayajine ya tashi ya shiga toilet ya dawo da kallonsa gareta har ynz bacci take dan dama shi ba baccin yaiba idonsa 2 dan koya tai motsi seya k'ara maidata jikiňsa yana shafa gashin kanta. Bayan yama wanka yai Alwala ya nufi masallacin dake kusa da gidan bayan an idarne ya zauna yai Musu Addu o in zaman lfy me d'orewa tare da k'aunar juna na har abada. A kan hanyarsa ta tafiyane yake tinanin Zarah yanda ta dinga cewa yai hkr itafa Momyn sace """""" wata 'yar dariya yayi ya zuba hannunsa cikin jallabiyarsa yana shak'ar iskar dake busawa . Mamakine ya rufeshi jin yadda Zarah ta kasance a matse wanda duk a tinaninsa ya dauka tini Dady ya santa """ Wani farin cikine ya rufeshi ya durkusa har kasa yana yiwa Allah godiya daya kasance besanta d'iya maceba . A hankali ya shiga room d'in nan yaganta ta farka tn kokarin tashi se cije lips take """ dasauri ya nufota tana hangoshi tai saurin taro bargon dk jikinta ta koma ta kwanta"""" murmushi yayi ya isa inda dk yace morning my habibty ya kika tashi ? Tana jinsa tai shiru ya kwanta dede saitin face d'in ta yai mata kiss yn me mata murmushi tai saurin juyawa ya kamota yace haba baby na nafa bada hkr tin jiya . Zarah ta cuno baki tace nika fita wanka zanyi""" to maganar cikin shagwa6a """ murmushi yayi yace to meye banganiba baby na ke tawace dama duk abinda ke jikinki koba nawaba ne? Ido ta rufe yasa hannu ya janye hannayent ya dauketa se toilet. Bahon wankansu ya cikashi da ruwan zafi wanda ya kwanto dg dispenser ya zuba dettol yasata ciki ta saki k'ara yasa hannu yana danna mata gun tai saurin janye hannunsa""" ga mamakinta se taga shima ya shigo cikin bahon ya cire kayansa ya shiga gasa mata jikinta ko ina itako se tureshi take waiya fita. Jitai ya janyota jikinsa kasancewar akwai santsi bahon nan ta taho suww har jikinsa ya had'a ta da nasa jikin ya shiga danna mata gun se kara take ya had'e bakinsa danata ya kuma kunna shawer ruwa yadinga sakkowa kansu . Basu suka fitoba seda sukai awa sannan sk fito tai sallah shiya gyarata yasanya mata riga karama iya gwiwa ya daure mata gashin kanta da ribon yasa mata tirare duk tana zaune tn kallonsa se kallonsa take cikin ranta tana mamakin Musayyet azatonta zeji kunyarta tane baze ta6a iya kwanciyar Aure da itaba""" se gashi ba hakan bane. Jitai ya bushe mata ido ya sakar mt smile ya dauketa be direta ko inaba se a palo. Yana ajeta ya ruga kicin da gudu tabishi da kallo dariya takama ta da kyar ta mike ta bi bayansa dan ganin abunta zeyi. Tana shiga ta ganshi komai sauri sauri yakeyi Allah Allah yakeyi komai ya hadu na breakfast dan kada Zarah tafarajin yunwa. Tana bayansa se murmushi tk shiko besan da shigowarta ba se zarafin gabansa yake. Tea ya dora yayinda ya shiga soya kwai be gama suyar ba tea d'in ya fara zubowa alamun tafasa yai saurin aje spoon yana kokarin saukewa """"" juye tea d'in yayi a flaks nan yaji wainar tafara k'onewa ya juyo gunta da sauri dan kashe gas d'in """"jiyai kawai ana dariya ta bayansa ya juyo nan yaganta tsaye yai dariya gamida rik'e k'ugu yace wayace ki taso? Tai murmushi tace nazo naga me kakeyine. Yai tattaki har gabanta yaja hannunta ya maidata palo yace in kika dawo nida kene """ ya koma yana waiwayenta itako se dariya take masa. Cikin mintuna yagama komai ya dawo ya jera musu a dining zata mik'e yai saurin zuwa ya dauketa tai masa kiss cikin muryar shagwa6a tace to waini ba abinda zanyi kenan ? Ya kalleta ya daga mata gira hadi smile yace akwai a binda zaki amma semun gama breakfast abun danai miki jiya ke kuma yau shi zakimin. Da sauri ta zare ido tana kokarin sakkowa ya k'ara matseta yana dariya. ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 _AURAN _BABBAN__ _MUTUM_ Crtng And Wrtn By _UMMEE_ _MUKHTAR🎁_ 🅿47 Nide ban iya ba ni kunya kake sani in kana min haka, Zarah ta fad'a tana turo baki""" Kallanta yayi ya girgiza kai yace kenan nine mara kunya ko? Murmushi tayi tace a'a bakai bane """" dariya tabashi yace zakisan banda kunya yarinya""" d'aukanta yayi ya ajeta kan dining yafara bata abaki tana kau dakai wai ita batajin yunwa. Kallanta yayi se kuma ya kifa kansa a cinyarta ya kama kuka"""" Zarah tai saurin d'ago kansa tana menai maka dan Allah kai hkr zanci """ tana d'ago kansa se taga yakama dariya yana ja mata hanci yace ashede kindamu dani. Murmushi tayi yaci gaba da bata harta k'oshi yayinda shima yace lalle seta bashi sannan zeci in bahakaba sede ya zauna da yunwa. Haka ta bashi harya k'oshi "":"kai tsaye hannunta yakama suka nufi room d'insa kasancewar batayo sashenba tin zuwanta hakan yasata kalle kalle tana yaba dukkanin gidan cikin ranta. Akan bed ya kwantar da ita yajawo drower nan taga ya fiddo da sabuwar waya iphone7 yasanya mata sabon sim ya mik'a mata. Ta tashi zaune ta amsa tana juya phone d'in tace wayar waye ? Kansa ya d'ora kan kyawawan legs d'in ta yai smile yace takice seki saka numbers dk d'aya phone d'in ki kira ku gaisa . Murmushi tayi tace amma fa inada waya kuma bata wani tsufa ba shine zakase wata? Kansa yacire dg legs d'in ta ya kar6i phone d'in ya aje gefe ya kwantar da ita suna kallon juna yasa hannu yana shafa lips d'in ta yace wannan bakin yacika tambaya da yawa idan sayake cewa wani abun game da wayar nan zega yanda zami dashi . Murmushi tayi ta d'aga masa kai alamar bazata sakeba . Nan ya shiga yi mata kiss tana zillewa yana mata cakukkulu tana dariya shima dariyar yake be auneba yaji itama tafarai masa yai saurin cikata domin sosai abinda tai masa yasa shi dariya yanajin kamar tana mai tafiyar tsutsane a jiki. Dariya yake tana binsa yana zagaye room d'in yana bata hkr waiya dena, itakam yanzu tasamu abun yi na korarsa dg gunta danta fahinci inde suna tare baze barta ta hutaba. Cikin sa'a takamshi suka zube kan bed tashiga yi masa yana dariya yana k'ank'ame jikinsa da hannayensa""" Daga k'arshe Allah yabashi sa'a ya kamata ya kwanta jikinta yashiga romance d'in ta"""" Zarah jikinta yai sanyi takasa koda motsa hannuna ne be bartaba seda yasakeyi kamar na jiya sannan ya rungumeta ya d'auki karamin remote na kunn A.C ya kunna nan bacci ya kwashe su. Be farkaba seda rana tayi shiya fara tashi yai wanka gamida sallah. Kayan breakfast d'in ya kwashe ya wanke su ya gyara ko ina yai turaren wuta gamida fesa Airfreshner nan da nan ko ina ya d'auki k'amshi . Komawa yayi ya tashe ta gamida murza mata yatsun k'afarta harta bud'e ido""""" Tana bud'e wa sk hada eyes tai saurin rufe kanta da bargo yai dariya yana janye bargon yace fita zamiyi ki wanka ki sallah ko nazo na mikine? Kai ta d'aga masa shiko smile yayi cikin ransa yace lalle kinfara cire kunyar dake tare dk my hubby dama hk nakeso. Wanka yai mata se raki take a wai yana mata da zafi shiko idan yaji tace hka seya ja matakan brest d'in ta cikin wasa haka zata saki kara shiko yaita dariya abinsa . Bayan yagama mata wankan ne yadawo palo ya zauna yayinda ta nufi room d'in ta dan shiryawa. Doguwar riga ta sanya sky blue me red stone kananu ba k'aramin kyau tai mataba abinla da fara sallah tayi sannan ta sheka makeup tai rolling ta dauki handbag ita light blue """ tana shirin fitowa ta ganshi yana shigowa room d'in sukai kari da juna """ tsaye yayi yana kallonta Allah yayi halitta anan batada maraba da larabawan k'asar Alqahira . Iska ta busa masa a ido yai saurin kifta ido ya d'auketa cak yai palo da ita yana juyata yace kinfa k'ara kyau hubby na what's the secret? Murmushi tayi kawai tana kallonsa "" ajeta yayi yace tahau yagoyata . Zarah cikin jin kunya tace haba de goyo kuma? Tsaye ya mike ya harde hannunsa akirjin sa yace koki hau ko yanzu ki sake wani wankan. Ido ta zare tana bud'e mouth ya d'aga mt gira yes inde zaki dingajin kunyata to zaki zama agwagwa agidan nan domin zanta saki abinda zaki wanka tin daga safe har dare. Zarah ta rufe baki cikin muryar kuka kuka tace wlh nadena zanyi"""" zan hau bayan naka sunkuya to. Dariya yayi yalakuce mata hanci ta sunkuyar da kanta tn dariya """ya sunkuya ta hau yaji laushin jikinnta har cikin ransa ya lumshe ido ya mike tsaye shibe gaba ba shibe baya ba. Ta rank'wafo da kanta zuwa wuyansa tai masa kiss Ya K'ara rufe ido nan take yaji tai masa cakulkuli ska zube kan chair 3st yana kyalkayle dariya itama hakan dariyar take tanaja dabaya ya kalleta yana shafa kai yace wato kingano abinda ke sank dariya sosai ko kuma abinda ke kashemin jiki. Zarah tai magana yai saurin kamota yana shashshafata tana zillewa ,wayarsace tai k'ara yace oh no waye ze shiga rayuwata ina cikin jindadi na? Zarah ta maida dariyarta tana gyara rolling d'in kanta wanda ya zame Musayyet ya d'auki phone d'in "ga mamakinsa sunan Dady yagani yai saurin rufe mouth yace kai ashe DADY NE """ Zarah tai dariya gaimda nufa hanyar waje. Musayyet cikin ladabi yace Dady na inakwana """Dady yace lfy wai yaushe rabonka da zuwa company ni ne ? Se waya akemin anason ganinka wai ka kashe wayoyinka ko amrcin akeyine? Musayyet ya rufe baki cikin jin kunya yace a a Dady banji dadi bane shiyasa amma yanzu zanfita. To Allah yasawake my son amma you should take care yourself duk da inna fad'a baka daukan abin da serious. Musayyet yai Murmushi yace insha Allah zan kiyaye Dady. Sallama sukai Musayyet ya fito farfajiyar gidan amma bega Zarah ba. Baya ya zaga nan yaganta bakin swimming pool ta zura legs d'in ta tana wasa da ruwan se dariya take. Murmushi yayi ya kara gun yace wasan ruwa ko? Ta d'ago kanta sk hada ido ta mike tsaye gamida girgiza kai tace a a . Smile yayi yace zaki koyane tinda kina tare da agwagwa """ dariya yabata sukai dariya ya rungume jikinsa suka jufi wajen aje motaci. Wata bakar mota sk shiga suka nufi Al Ansar bufekkti hotel. Wajen shiru kamar bame rai se tsuntsaye da shukoki dk kadawa wajen ya hadu iya haduwa bene ne wajen hawa 12 wanda ko wani room kudinsa ya kama kimanin 100k in 1day kawai . Ba kowane ke iya kwana cikinsa ba sbd tsadarsa domin akwai wanda yafi na 100k wanda dama yawancinsu se manyan attajirai ko 'yan siyasa ke kwana cikinsa. Haka ya biya kudin kwana 7 Zarah da mamaki ta dubeshi batace komai ba Amma ga gidansu mezesa suzo hotel su kwana ? Hotel ma irin wannan me tsada haka meyasa Musayyet bayajin fidda kudi masu yawa yayi abu ne? Let's go kawai taji yace mata ya rike hannuta sukai lifter har zuwa bangare na 3 suka fito . Wajene na alfarma wanda seka rantse bame rayuwa cikinsa duk inda ka wuce sanyin AC ne ke ratsaka har zuwa room d'in daka za6a. Room d'in babbane ba abunda babu cikinsa kama daga toilets wajen cin abinci a kwauwame yake se wani hadadden bed wanda akwai tv jikinsa inkaso kai kallo zk fito da ita da remote kuma zk iya maidata ciki yazama na kamar babu ita ajikin bed d'in. Carpet ne zagane a room d'in me round ko ina yaji kayan alatu dana kyalekyale se kujeru dk gefe waje daya da pillows d'in su Zarah ta kalle shi da murmushi kan face d'in ta tace anan zamu kwa,,,,,,setai shiru shiko yai dariya ya janyota jikinsa ya shiga rage mata kayan jikinta yarage dg ita se best da mini pant. Shima kayan jikinsa ya rage sannan yai waya yayi order cewan akawo musu abinci yafadi abinda za a kawo. Duk cikin harshen larabci sk magana . Musayyet yajanyota jikinsa yace bancika son zama waje daya ba Zarah tin ina yaro haka duk inda zani inaso wanda nakeso yakasance tare dani kamar ke d'in nan. In zan tina rayuwata ko a cikin daji bana zama waje d'aya tin bansan gurare dayawaba har nazo nasani. Ni mutunne me son ganin gurare daban daban nafiso nasan inda bansani ba Zarah . Knocking yaji ya kalli hanyar door d'in ya lilli6e zarah sannan yatashi ya amso kayan yadawo ya rufe kofar. A dining yaje kayan ya kamo hannunta suka zauna sk fara cin abinci. Zarah tace so nake kabani labarin ka inason sanin kokai waye. Kallonta yai murmushi yace zaki sani ne tinda muna tare yanzu zanje company ne na dawo ga kayan kallo nan """bazan wuce 1hour ba zan dawo karki damu . Zarat tace to Allah ya kiyaye hanya . Kiss yai mata sannan yasa kayansa yadauki key ya sakko kasa. Bayan yafita zarah ta mike tsaye tana kallon window dk gefenta tana kallon yanda wajen yakeda kyau ga korayen bishiyu . Tabbasa wannan itace irin rayuwar datake muradi """itace rayuwar datakeso takasance tare da ita da wanda takeso Musamman da miji kamar Musayyet mesonta me kula da ita Abun Alfaharinta. Wayoyinta ta d'auka ta shiga saka numbers d'in dk d'ayar . Kan bed ta haye sannan ta shiga kira Kiran farko Ammi tafara kira alokacin Ammi tana kwance tanacin kaji daga gefe kuma ga lemon kwakwa me sanyi yayinda malam hadi zaune daya jikin kūjeran yana cin abinci. Ba wayarkice ke karaba ? Cewar malam hadi. Ammi ta aje plate d'in kan center tace itace kuwan """d'auka tayi yayinda tai sallama Zarah ta amsa tace ina kwana Ammi. La Zarah ce mutanen kasar waje toya garin """"zarah tai dariya tace lfy lau ya kuke Ya babana? Ammi tace kowa lfy ina balaraban mijin naki incede kuna zaune lfy? Malam hadi ya kalleta yace waike wace irin macace ne dan Allah yanzu idan mijin na nanfa kice me? Ammi ta kalle shi ta ya tsina fuska tace to meye aciki ba balaraban bane ? Ai dan yayai kama dasune yasa nace haka . Zarah tana jinsu tqi dariya tace yana lfy bani baba mugaisa. Ammi tace kafin na bashin inason gaya miki yakamata kisa yasemiki golds masu kyau da tsada acen """kinsan anan zasufi kyau da sauki a ganina. Zarah ta dafe kai da hannu cikin ranta kai Ammi . Malam hadi ya amshe wayar yace zarah ya kuke ya zaman kasar ince de ba wata matsala. Zarah tace bakomai baba ya kasuwa. Kasuwa lfy lau yanzu de inada yara wajen biyar kinsan nayi shaguna da kwantena wajen 7 kuma ana ciniki sosai . Zarah tace Allah yasa albark baba . Ameen Ameen ki dinga bugowa munajinki kinji ko. To baba zandinga kira. Sallama sukai batare daya kuma bawa ammi wayarba duk da tason magana da ita. malam hadi yace yakamata ki kyale yarinyar nan dan Allah kibarta hankalinta ya kwanta waje daya karki sa mata kwadayin wani abu cikin ranta duk da nima de da farko kwadayin nabi harna aura mata Alhaj Sa ed. Amma yanzu na sauya nagane ba abinda kwadayi ke haifarwa se wulakanci duk da bas ta6a yimana ba sema mutuntawa da darajawa dasuke nuna mana. amma aduk sanda kai nesa da kwadayin hannun abun wani tofa seyafi ganinka da mutunci da daraja""" ina gayamiki ne danki gyara halinki. Tunda mutanan nan masu yine dakansa zakiga yaemata abunda yafi hakan """"dan Allah kisauya hali kinji ko. Ammi tai shiru yayinda yafice yabarta zaune a nan. Tai ajiyar zuciya tace insha Allah zan sauya daga yau Allah yasa mufi karfin zuciyarmu amin Zarah ta kalli wayar tace wai meya ammi take haka nifa banda tsarin naita cewa miji yaimin abu yai min abu""" hakan takurane da matsawa kai"""""koda miji nada niyyar yai mk abu sanadiyyar bani bani dakake masa yauda gobr seya dena yaji ka ishe shi. Tashi tayi tai sallah sannan ta shiga kiran wayar Ayshan nigeria. ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼😊 MASOYA AKWAI DAD'I """"" ngd muku sosai Masu comments da masu kira awaya"""" Hasana ina mik'o gaisuwa duk da bansan kiba kirana kawai kikai d'azun a waya""""" Allah yabar zumunci ka had'amu da masoyammu da gaskiya. Allah kabawa k'asarmu zaman lfy da kwanciyar me d'orewa """ya Allah duk wanda yake da hannu wajen tashin hankalin bayin Allah musulmai ya Allah munbarka dashi """"" kamaida musu duk wani mugun nufinsu zuwa kansu Ameen ya ALLAH👏🏻👏🏻👏🏻😔😔😔. 🅿48 So biyu wayar tai ringing Aysha na wanke wanke ta jiyo k'arar wayar ta taso da gudu ummanta na shirin fita ta kalleta tace wai bazaki dinga abu a hankali bane ? Sunan an kusa auranki"""haka mijin idan yakiraki zai falfala kamar wacce aka biyo? Aysha tai dariya tace kai umma """" umma tace ni sena dawo kyad'ora girkin """: to umma sekin dawo Allah yakiyaye hanya. Ameen umma tace tai hanyar fita wanda seda ta karanta addu'ar fita dg gida sannan tasa k'afarta zuwa waje. Aysha ta d'auki wayar wacce ta yanke da kira tai shiru tn kallon number """" nan aka sake kira Aysha cikin iya magana da mak'ale murya tace hello """ Jitai an kwashe da dariya Zarah tace wakike mak'alewa voice haka? Aysha ta mik'e tsaye ta buga tsalle tace Zarah dama kece ? Dariya zarah ta kumayi tasa juice abakinta ta sha sannan tai juyi kan bed tana murmushi tace nice wlh """ kalma ta farko d zanfara da ita shin kiyi hkr na mk lefi. Aysha ta zauna tana dariya tace lefin me? Keni ba wannan ba wai kinada ciki kuwa nifa naji shiru. Zarah tace kinga zaki farako toko cikin nan zaki siyon akasuwane ki mannan a cikina? Kullun maganari daya itace ciki. Aysha ta kifa kanta kan bed ta soma dariya harda kwalla tace danasan inda ake siyarwa ai da tini sede ki ganki dashi . Dariya sukai Aysha cikin zumudi tace kitayani murna nafa kusa aure nima nai mk lefi wayarkice idan na kira bata shiga """an de saranata yanzu befi saura 2months bikina ba. Zarah ta bude ido tace iyyyeee lalle ne eh kyace kin min lefi amma fa nawa yafi naki . Danni ayanzu harnayi wani auran ma munrabu da Alhaj sa ed. Aysha ta dora hannu aka tace nashiga uku yanzu seda kikasa yarabu dake zarah """" wallahi baki kyautaba ni kinban haushi ma wlh""""yanzu wane soket d'in kika aura?.aysha tai maganar tana cuno baki. Zarah sedata mik'e zaune ta kyalkyale da dariya tace a a uban soket na aura """" dariya aysha tayi tace maida wukar sorry dan Allah wai da gaske kike? Zarah tai dariya tace ina wannan guy dayazo tafiya dani wajen dinner da daddare///// aysha tace wai handsome? Zarah tace au sunan da kikasa masa kenan? Dariya Aysha tayi eh man ai ya hadu ba k'arya sede mehassadine zece beba. Zarah tai juyi sannan tace to shina aura. Aysha tai murmushi tace wlh ban yadda ba taya hk zata faru. Nan zarah taita bata lbr tin dg farko har k'arshe aysha ta saki baki tana ta sallan lami tace ikon Allah kenan baya k'arewa""" Amma nai mk murna kice ana nan ana soyewa dama irin mafarkinki kenan arayuwa Auran yaro dede ke ta yanda zakuci soyaiyarku. Zarah dariya tayi tace Allah har ynz kunyarsa nakeji. Aysha tace la amma kin ban ma haushi dama abun naki na cika bakine ? Zarah tace a a wlh """ to in bahakaba ai kema seki nuna masa cewa kina sonsa kuma shine dede ke. Zarah tai ajiyar zuciya tace yanzu yaushe ne bikin? Eh nan da wata 2nefa. Zarah tace ai innazo sati 2 zanyi. Dariya aysha tayi tace eh ai kinsan ni barinki zanyi kiyi haka kurun kinsaba masa da jikinki yawani zauna harna 2weeks bake. Kinji kiko""" cewar zarah""" eh ai gaskiyane Nan aysha ta bata labarin Naseer da yanda akai sk had'u """ zarah tace amma shine baki fadamin ba a she tin ran daurin aurena? Aysha tace shiyasa nace namiki lefi. Zarah tae nima namiki semu taru mi hkr duka. Hakane zamike chart ai """ ah sosai ma zanyi saving ynz. Sunjima suna waya dg qarshe sukai sallama """ Musayyet se yamma ya dawo ya biya wani mall ya jido mata dogwayen riguna masu uban tsada da kayan makeup dana ciye ciye ya taho dasu Wanka take tin dazun kamar me canja skin""" motsi kawai taji hakan yasa ta tsorata tana zare ido. Shiko Musayyet kasancewar yanada d'an katin nan wanda ake karawa jikin kofa shiyasa ya shigo batare data saniba . Toilet d'in ya bud'e ya shiga ya ganta zaune cikin hadadden bahon wanka kunfa duk ta cika bahon se kamshi yake """ido ta rufe yai smile sannan ya hau cire kaya. Tsulun ya shiga ciki ya jawota yana wanke mata wuyanta """"": tai murmushi kanta na k'asa yasa hannu ya dago kanta yai mt kiss a goshi yaci gaba dayi mata wanka. Bayan yagama ne yace setai masa shima""""" kai ta girgiza masa ya d'an had'e face """Zarah tai saurin matsowa kusa dashi tana girgiza kai tazo daf da kunnensa tace karkai kuka zan maka . Kallonta yai yn murmushi bece komaiba tafara wanke shi yayinda ya kwantar da kansa bayan bahon yanajin yanda tk wanke masa sassan jikinsa cikin wani salo me dadi. Jiyai kawai tace kai "yai saurin bud'e eyes shima yana fiddo ido zarah tai surin fitowa dg bahon shiko dariya yakamayi yana shirin kamota. A shewer ta karasa wanke jikinta ta fito tn maida numfashi. Musayyet yana kwance cikin bahon wankan lokaci lokaci yana tina abunda yakasance yanzun. Wato tana cikin wanke shine hannunta yai k'asa nan ta ta6o babban waje shine tai saurin fitowa. Dariya yayi cikin ransa kai Zarah kenan. Zaune yaganta kan bed ta kimtsa a daya dg cikin kayan daya siyo mata """ tayi kyau sosai face d'in ta se Annuri tk. D'aure yake da tawol iya k'ugu yq zauna daf da ita ta kalleshi setaga shima ita d'in yk kallo tai saurin kasa da kai. Yai dariya ya kwanto da ita jikinsa ya rungumeta cikin voice kasa kasa yace dn Allah kidena jin kunyata haba hubby na. Smile tayi sannan tace rufe idonka """ Ahankali Musayyet ya rufe idonsa jiyai kawai ta masa kiss a mouth ta rufe idonta don kunya . Idonsa ya bud'e yai murmushi yace ngd haka nakeso """kisani cewa ayanzu munzama daya kinzamani nazama ke ,,,, batun yanzu ba nakejin ki araina wlh inasonki zarah banajin zan iya nisa dake kona tsawon kwana dayane bazan iyaba . Smile tayi cikin murya tajan hankali tace nima inasonka Ina ftn Allah yabarmu tare Ameen yace suka tashi zaune yace to a gyarani . Dariya tayi sannan tashiga shafa masa bodyCream me tsadar gaske wanda kesa fata kyau da shek'i. Bayan sungamane tace naga ka siyo wasu kayan dan Allah kadena kashe kudi da yawa haka """""""""""........... Musayyet yai murmushi yace meye abun kashe kudi anan banaso kede kawai kimin addu a shine kawai naki. Murmushi tayi yai smile takeaway yajawo ya aje kan dining ya fito da juice da wani gasassen kifi yafara bata abaki itama tana bashi.. Bayan sungama cin abincin fita sukai zuwa mike k'afa yayinda suna fita ma aikatan gun suka shigo room d'in suka hau gyara suka sanya komai sabo suka wanke toilet tsaf ""sabon sabulun wanka suka aje se wani soson wankan sabon brush da oralb suka sanya se Airfreshner suka turara room d'in da turarukan wata irin nasu masu kamshi suka jawo suka kulle. Haka ka idar su take inde bako ya fita dg room d'in sa to sukan shigane su sake komai sabo sugyarashi . ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM Crtng And Wrtn By UMMMEE MUKHTAR🎁 🅿49 Wani lambu suka samu suka zauna wanda aka gewayeshi da kujeru na Alfarma dg kusa dashi wani babban swimming pool ne wanda akai masa zane na heart ruwa kwance cikinsa garai garai me sanyi dashi. Musayyet ya zaunar da Zarah dg d'aya daga cikin kujerun dk zagaye agun dede saitinsa yana kallonta """"" yana kallon yanda ta k'ara haske da murjewa daga 'yan wannan kwanakin ,,,, eh lalle zama yakamashi anan inde Zaransa zataji dadin hakan. Zarah na kallon yanda yakafeta da ido murmushi kawai tana kallon kallon gefenta taname wasa da k'aramin mayafin rigar dk mak'ale a wuyanta wanda tai rolling dashi. Smile yayi lokacin dayaji phone din sa na ruri nan ya dauka ya mike tsaye gamida zura hannunsa cikin jeans din dk jikinsa yana amsa wayar. Ok shikenan dady nan da kwana 7 ne tafiyar? To dady insha Allah zani """ a a my son nasanka bakason zuwa spain bansan meye dalilinkaba kode har yanzu k'yank'ýamin nasu kake? .dariya Musayyet yayi yana kallo Zarah ya daga mata gira tai murmushi '"' yace no Dady ai yanzu ma girma banajin tsoron komaı. Hmmm Dady yai murmushi yace shikenan seka shirya komai na tafiyar daga nan zuwa lokacin . Bayan sungama wayar ne yadawo ya zauna yn kallonta ya shafa kai yace hubby na tafiya zanyi yanzu dady ke sanar dani zaki iya zama ke d'aya kuwa. Zarah jitai gabanta ya fad'i ta sunkuyar dakai tana maida k'walla wanda ke shirin zubowa. Tasowa yai ya durkusa kan grass wacce ke malale agun ya kama hannunta yana shafawa yace is ok karki damu wasa nk miki""" taya za ai nayi tafiya nabar rayuwata kinsan hakan baze yuwuba duk inda zani kina tare dani kamar yanda zan kasance tare dake. Se nan ta d'ago kai tana murmushi ya lek'a idonta yana smile yace sarkin kuka . Smile tayi kawai batasan meyasaba bataso yi nesa da ita kwata kwata tariga data saba da jikinsa me laushi a 'yan kwanakin nan batajin zata iya nesa dashi. Yace Zarah kinsan Manbila? Kai ta girgiza masa yai murmushi yace nan ne asalin garimmu cen cikin wani daji wanda ba mutane dayawa cikinsa """" Kwata kwata bukkar dake cikin dajin batafi guda 7 ba wanda yawancinsu kiwone aikinsu """ basu cika zama waje d'ayaba sede dg wannan gari zuwa wannan gari . Sunan mahaifita Shatu wanda sedana girma nagane duk me suna shatu ana nufin Aisha kenan. Babana shine Malam Musa wanda tinkafin nai wayo Allah yai masa rasuwa . Se yaiyena guda 2 duk mata wato Mulabi da kuma Sa 'ade. Allah ya Alabarkacemu da shanu masu yawan gaske wanda duk rugar tamu bame yawan shanun mahaifina koda yk daka d'anne sukafi na makotammu """ Tin in yaro jinina yafi haduwa dana yayata Mulabi wato momyn Khairat """"" Musayyet ya kalli Zarah yaga ta zuba ms ido tana kallonsa sotake kawai taji yanda akai sukabar garin. Tai kasa da kanta tace Allah yajikan baba yasa yahuta Ameen Musayyet yace yana me kallon gefensa . Yace tin ina shekara uku nasaba da shiga cikin shanu wanda ba abinda sukemin haka na maidasu abun wasana """kullun dagari ya waye Allah Allah nk na isa gunsu yayinda anty na ke dorani kan wata karamar saniya tana zagayawa dani. Bishiya kam yanda kikasan dan biri da minfita kiwo da zarar an tsaya huta k'afa ko rangadi ko an tsaya dabbobi su sha ruwa senai saurin hayewa kan bıshiya hk zasuyita nemana harsena musu gwarancina cewar gani anan sannan zasu sakko dani. Zarah dariya ta kufce mata tasa mayafi ta kare face din ta ya kamo hannun yana daria yace dariyar me kike? Batace komaiba illa wata dariyar data sk kufce mata yasake matseta jikinsa yanaiwa wuyanta kiss. Zaki fada kosena sake abin jiya? .da sauri ta tsaida dariyar ta turu baki tace toba kaine kace wai kamar dan biri ba. Shima dariyar yayi yace eh man amma yanzj banajin zan iya wannan tsalle tsallen. Akwai wasu mutane wanda ba Musulmai bane duk inda sukasan akwai wata k'aramar ruga sukan kai mata harine sukashe su kuma su debe duk abinda suke dashi tin daga kan dabba zuwa abincin ci. Hakanne yasa bayan rasuwar mahaifiyarmu yazamana cewa semu uku muka rage . Watarana cikin dare wa 'yan nan mutanan suka kawo hari wanda tin daga nesa mukafarajin ihunsu kamar na tsuntsaye wani tsohone ya farga da hakan cikin sauri yai inkiya wa mutanen rugar tamu kafin kame meye sun shigo cikin dajin . Nan suka fara aikin zalincinsu wanda alokacin yaiyena bacci suke nina hau tashinsu. A gigice babbar yayammu ta farka ta kaiwa Mulabi duka itama ta farka cikin kuka ta hau sheda mt abindake shirin faruwa . Jikinsu na rawa suka hau kuka duk da yarone ni amma nai musu inkiya cewa dasuyi shiru kar ajisu. Ta cikin bukkar suka lek'a nan suka hango har sunnawa wasy bukkoki wuta sun kwashe abinda ke bukkar. Cikin kuka naga sun hau keta bukkar tamu ta baya da wata k'aramar wuk'a da alamu hanya sukeyi. Ni momy tafara sawa sannan waje sannan sa ade ta fita itama momy ta fito dakayr jikinsu duk ya kuje da zanar bukkar kasancewar su farare nan da nan jikinsu ya hau jini kuma yai ja jawur . Da sauri momy ta koma ta dakko wani kullin k'yalle wanda daurin kudine cikinsa ,,garin fitowarne tsautsayi yasa ta soke da wannan zanar bukkar a cikinta tasa k'ara sa ade tai sauri janyota ta rungumeta ganin yanda jini ke zuba ta gefen jikinta """ dankwalin kanta tasa ta daure mata cikin sannan ta goyata ni kuma tana rike dani muka nausa cikin daji """" ga uban duhu gashi dare yayi ko gabammu bama gani haka mike tafiya . Hasken wuta kawai muka hango yayinda na juya bayana ina hango bukkar mu naci da wuta. Sa ade ta gyara momy abayanta tana kuka mukaci gaba datafiya. Zarah ta share hawaye tana kallonsa da tausayi fal cikin ranta. Musayyet yai murmushi yace haka mukaita tafiya sosai nagaji amma banyi koda kukaba bami auneba seji mukai munfada cikin wani rami me dan zurfi. Gashi duhune haka sa ade taita kokarin ganin munfito amma hakan beyuwuba haka ta hkr nasa kuka dan jin wani zafi a kafata . Dake cikin duhune haka ta laluboni ta rungume ni jikinta inata kukan k'afa ta zafi akemin dan sosai nakrjin zafi narasa kona meye. Rarrashina takeyi amma nakasa shiru itama kuka tasa yayin Momy take shashshrkar kuka tana kukan cikinta. Zarah bamuda kowa balle musan inda mk nufa . Daren ranar ba wanda yai bacci sbd azabar kukan danake sunyi rarrashin sun rasa ko kukan me nake. Seda asuba tayi gari yafara haske suka fahinci a inda mike tashin farko kafata sukafa dubawa dan ganin komenakewa kuka jiya. Nan sukaga kafata ta kunbura taija ashe kunamace ta harbeni. Sosai hankalinsu ya tashi sukafara kokarin fita dg ramin. Seda suka jera manyan duwatsu sannan daya tafara fita aka mikoni sannan momy ta fito. Gab dazat fitone taga kunamar kwance jikin dutse momy ta koma ta dauki wani dutse ta rotsa mata """ saga 'k'wayaye nan dayawa kwance cikin cikinta. Tana fitowa ta kwanta gefe tana maida numfashi sa ade se sannu take mata yayinda ta tsinko wani ganye kore ta dakashi da dutse ta murza jikin k'afa ta . Dan kwalin dk daure cikn momy jini ya 6atashi dan haka sa ade ta cireshi ta dakko nakan momy ta daura mata bayan itama an goga mata wannan koren ganyen a zagayen cikinta. Haka muka dauki hanya sa ade na goye dani yayinda mony ke tafiya a ahankali har muka iso gun wani rafi. Alwala sukai sukai sallah nima sukai min wanka ta goyani mukaci gaba da tafiya. 'Ya'yan itatuwa sune abincimmu wanda muke tsinka akan hanya. Se kuma ruwan rafi wanda shine ruwan shammu. Munbar rigar wanda seda mukai kwana 4 muna tafiya sannan muka hadu da wasu samari suma fulanine sa6e da sandunan su se zomaye a hannunsu . Da sauri sa ade tace Mulabi ga wasu cen koma iya neman temako gunsu?... Momy ta dafe cikinta tana haki tace a a sa ade ni yanzu tsoron mutane ma nakeyi """ tunda sune sanadiyyar barimmu rigarmu gara mu kalesu sonake mufita akusada da garimmu. Sa ade tace a a gaskiya gara munemu temako de ni wlh nagaji da tafiyar nan bakiji kafafunaba . Daf da zasu wucene suka hango su zaune jikin Bishiyu samarin suka yo kansu suna tambayar ina zasu """"" momy tace a a akwai inda zamu kuje abinku kawai Sa ade tai saurin cewa kyace da inda zamu bayan gurin zama muke nema . Samarin suka dubi juna sukai murmushi sukace subiyosu sunada gun da zasu basu su zauna har tsawon rayuwarsu. Ni kaina duk da inada karancin shekaru hk kawai naji ina tsoron mutanen . Momy ta kafe kan cewa subarshi sun gode amma sa ade tace sesun bisu. Suma samarin hk sukaitayiwa momy dadin baki har suka amince sk bisu. Samarin na gaba muna bayansu cikin wani daji me duhun gaske suka jamu se kalle kalle nk ni kaina zuciyata rawa tk akan mutanan. Sannu sannu har muka zogidan suma na bukkane guda 3 suka nuna mana wata bukka mk shiga yayinda suka kawo mana fura da kuma nono kowanne kwaryarsa daban Nan dk a yunwace mk mukafara sha muka koshi . sa ade ce ta fito ta iske samarin zaune da alamu wani abun sk kullawa na mugun abu akan yaiyena tace ko kunada maganin ciwo kanwatace taji ciwo ajikinta do Allah kutemakamin. Saurin yace akwai magani ina zuwa. Wata bukkarya shiga ya dakko wata jaka ta fata sannan ya fito suka rankaya inda muke zaune da momy . Momy na kwance ta bude gefen cikinta dan yasha iska dan gun ya dan tashi . Ba sallama suka shigo momy tai saurin tashi zaune tana rufe cikinta batai maganaba har sk zauna. D'ayan yace sannu ko momy tace yauwa. Miko mata wani garin magani yayi yace akwa6a da ruwa tasha gun daga hk ya fita yana kissima abubuwa dayawa aransa akan momy. Momy ta dubi sa ade tace kirage kula mutanan nan banaso zuwa jibi insha Allah zambar gu nan hankalina ve kwanta dasuba baki ganin iri kallon daya ke min ne? Kede Mulabi kinfaye mugun zato kan mutun aradu daga temako seyazama bala'i? Samarin zaune abayan bukkarsu D'ayan yace waiko gaka abunda nagani ne ? D'ayan wanda sunansa ja e yace nariga ganinkoma meye kuma aradu banbari tsuntsu dg sama kenan. Yanzu yazamiyi. Ummmm bari zami su saba damu mukuma maida maitarmu ciki dan karsu gane daga nan ninasan me za ai. Dariya sukai dukkan ninsu sukaci gaba da busa sarewa me dan banzan dad'i game sauraro. 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM Crtng And Wrtn By UMMEE MUKHTAR🎁 .kuyi hkr wlh kwana 2 ina busy ne sbd school shiyasa kukaji tsit ☺ 🅿50 Cikin dare hk suka ishemu da bush bushe yayinda sk hura wuta da karare dan jin d'umi lokaci lokaci suna kallo bukkarmu """" bacci na nake amma seda momy ta tadani tabani kindirmo nasha ta wankemin baki sannan ta kwantar dani """"koda na kwanta ba bacci nakeba domin hk kirun nakejin tsoron kasnacewarmu agun .... Sa'ade ta d'aga d'an mayafin daya kare bukkar wanda shine labule ta hango samarin zaune se hira sk suna dariya d'aya dg cikinsu ne ya rukida'a ya koma zomo ,,,, yayinda d'ayan yana ganin haka ya koma 6era suka kasa gudu cikin duhun daji. Sa""ade tace kinganiba wlh mutanan nan shu'umaine jifa ana zaman zama ji yadda sk maida suffarsh. Momy tatashi zaune dafe da ciki tace tomeye bak'onki anan dan kinga hk zasuyi avunda yafi hk ""ince ba zaman daji sukeba kuma fulanin asali .... Sa'ade ta kwanta kusada momy suka fuskanci juna tace yanzu ina zamu idan munbar nan ?...momy ta shafa kaina na lumshe ido dan dama inajinsu ba bacci nkb. Tace nima bansani ba nafi tausawa yaron nan gashi bamu ta6a shiga binni ba koda saud'ayane. Se babammu shine wanda yata6a shiga yai wajen wata d'aya anan yaji sunayen yaran binni inna kona haihuwa yasaka sunan Nabeel . Sa""ade tace Allah yajikan su da rahma rayuwar duniya ba komai bace face wata aba k'alilan kalli kamar bamj rayuwa dasuba ya wuce sunzama tarihi hk muma wataran zamu zama tarihi. Daren ranar basuyi bacciba hk sukaita hira wanda Nabeel shima sam bacci yak'i zuwar masa duk da yn yarone amma se tinane tinane sk hanashi bacci. Da subar fari sukai alwala gamida sallah gurin ba kowa tsit se kukan tsuntsaye """da alama samarin basu kwana agunba """"" Seda rana tafito sannan samarin sk dawo hannunwansu sa6e da namun daji kala kala kama daga tsuntsaye zuwa masu kafa hud'u. Kamar abun kirki sk hau gasawa har cikin bukkarmu sk kawo mana yayinda su momy sukai musu godiya samarin sk fice . Ni suka fara bawa nace banaci dan hk kawai nima nk tsoron mutanan """ suma basu Ciba nan gafe sk ajeshi sukai shirh suna tinani. Fitanayi dan nani fitari duk girman gurin narasa inda zanyi sedana zaga bayan gurin na tsuguna. Magana naji kamar dg sama wanda bako tantama nasan ta samarin nance dan kuwa nagane muryarsu. Kabari idan dare yayi kai seka fara shiga idan suka neme yi mk gardama kasa wannan wuk-ar ka yanka ta abanza zamu temakesu . Fitsarun da bn gamaba kenan na taso ahankali na kom inda mk . Bancewa yaiyena komaiba harsedana tabbatar samarin sunbar gidan cikin hausawata mara fita nahau gayamusu abunda naji wanda na tabbata damu suke. Sunajin haka kuwa sa-°ade ta kama momy ta rike hannunta ni kuma ta goyani cikin sauri sauri muka bar gun.. .. Tun da mk fara tafiya ba wanda yai magana har yamma tai mana muna cikin wani daji jikin wata bishiya muna hutawa. Hawa bishiyar nayi wi nagani ko mun kusa zuwa bakin hanya amma naga akwai tafiya me yawa agabammu. Ban sakkoba ina kan bishiyar kamar dg sama na hango d'aya dg samarin nan se dube dube yk da alamu musuke nema . Cikin sauri na sakko nahau gayamusu nahau gaya ms na hango d'aya sunbiyo mune miyi sauri mugudu. Cikin sauri muka 6uya bayan bishiyar dk me girmace . Ta gabammu yazo ya wuce se zare ido yk hannunsa rk da sanda da kuma wuk'a. Wata hanya yabi seda mk tabbatar tai nisa fito tofa tinda mk fara tafiya bamu hutaba seda garin Allah yawaye danni goyani sukai avaya aduk sanda na farka cikin dare zanji tafe suke ko hutawa basayi kuma basa magana sede laluben hanya. Seda mukai kwana 3 ahanya sannan mk fito kan hanya .. Kudi suka bada aka fito damu zuwa wani dan kauye namma bamu zaunaba mukaci gaba da tafiya har mukai akori kura aka fiddamu dg k'auyen tafi tafi har muka iso babbar wata tashar mota . Ga mutane da yawa da alamu mota ake jira. Nansu momy suka sayi kyan sawa kala dai dai irin namuna filani nima sksiyamin da sauran kud'in dk gunsu. Kadancewar akwai toilet agun nan suka shiga sk sake kaya nima suka samu wata rumfa daba kowa cikinta sk sauyamin. Se yamma motar tazo da gudu aka shishshiga nan tk motar tacika yazamana babu waje. Haka mk hakura wata bata sake zuwaba sewajen magriba. Shiga mukai sannan aka dauki hanya. Kwandas'ta nata kar6ar kud'i yazo kansu momy tace ina zakune? Kallonta yai sannan yai dariya yace kuda kuka hau motar bakusan inda kuka nufaba shinbakusan wannanko motar ina bace?. Koda yk filani lamarinku se a barku kunfaye sakarci da abun dariya. .gaba d'aya mutanen motar sukasa dariya. Fuskar momy na kalla senaga sam batajk dadin maganar da kwandas tan yaiba . Na had'e rai kasancewar akwai wn buzukusa damu dauke da butar k'arfe hannunsa amma babu shayi ciki " Cikin zafin rai na fizge butar na rafkawa kwandas 'tan nan yasa ihu jama"ar dk motar sk hau salati direba ya tsaya yai parking kowa ya fito shiko kwandas'ta ihu kawai yk domin wajen idonsa nasamu. Nan da nan guri yacika su momy se bada hkr suke amma direba yace sam baze yardaba .... Niko inajikin momy se faman fushi nk dan naso ace bakinsa nasamu na bige ba idoba . Hkr akaita basu dakyar aka samu suka daure masa gefen idonsa da tsimma sannan sk amshe kud'in gurummu duka wai zeyi magani dasu. Sam sukaki yarda su amshemu amotar sk shiga sukaja sk tafi sk barmu . Sa'ade tace oh damar hk yaron nan yk da zuciya? Dubafa yarone amma wai har yasan yatarewa yaiyensa fad'a. Momy ta kwantar dani kafadarta tace karka sake hk kodan gaba kaji idan kaji ana fada da manya kadena shiga. . Bancemata ko kalaba danni har ynz haushin sa nakeji cikin raina Muna hk wt motar tazo wucewa mk tare mk shiga nan me motar yace kaduna zashi. Se bayan munshiga ne momy tarokeshi kan cewa yatemaka ms basuda kudin zuwa. Motar aka tsaida yace gaskiya sede kushiga boot dan bazaku taremin wajen zaman fasinja dazasu bn kud'i ba . Ba musu mk koma boot ahakamma ai mungode """godiya sukai ms meyawa sannan aka fara tafiya. Duk yawancin mutanen dk motar ba wani wanda yk da kaya wanda za asa a boot. Tafiyace anayi ana hutawa har tsawan kwana 2. Atasha aka zubemu kowa yakama gabansa. Yunwa ce tasa na kasa koda magana "" lura sukai da hakan s'ade tace yaron nan yunwafa ykj . Momy tace nima na lura da hakan. Game abinci cen muje komasamu. Wlh banason sk kaina a tsaka me yuwa amma kodan yaron nan bazan iya jurewa ba. Sallama sukaiwa me abincin ta amsa nan sk roketa tabasu abincin da zasu bawa yaronnan inyaso ko aikine sa mata . Matar babbace sosai ta kallesu sosai 'yammatan suka birgeta yaran matan fulanin usili kyawawa dasu . Tace bakomai kuma zaku iya samu . zuba ms tai meyawa duk suka cinye ga mamakinsu se sukaga tasake zuba musu wanda yafi nada yawa. Nan ma sukaci har suka rage ""nuna ms kayan wanke wanke tayi harda shara """cikin sauri suka gyara wajen yai tsaf alwala sukai sanna n sukai sallah. Har yamma suna wajen basu motsaba matar ta lura da hakan tace bakuda inda zakune? naga dare yafarafa gashi shi rin tashi nk. Sa'ade tace eh bamuda inda zamu bak'ine mu don Allah kitemaka mn. Matar tace toni sunana hajja mama gidana yana nan vaya sede gidan hayane amma ni kadai nk zaune. Idan kunga zaku rikà temaka kamin ne da aiki sena daukeku akwai makaranta kusa da gidan shi yaron se a sanyashi. dan naga alamar kamar bakuda kowa ko? Momy tace eh hakane mngode Allah yasaka da alkhairi bamuda kowa gaskiya kam. Matar tai murnushi tace kunga har abincin dare inayi amma svd wani dalili nadena kutashi mutafi zan kulle wajen. Nan sk gyara wajen aka rufe shagon sk kama hanyar tafiya cikin ransu suna mamakin saurin amincewa datai dasu. 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 AURAN BABBAN MUTUM Crtng And Wrttn By UMMEE MUKHTAR🎁 🅿51 Gidane me d'akuna 2 se band'aki da k'aramin tsakar gida ,,,, suna shiga ta nuna musu wn daki tace nan ne gun kwanansu. Godiya sukai mt sannan sukai alwala sukai sallah dan magriba tagabato . Bayan sun idar sukai wanka sannan sk kwanta . Hk rayuwar su taci gaba da tafiya tsawon sati d'aya kenan tare suke fita da hajja mama zuwa gun seda abinci yayinda sk mata aikace aikace. Atamfofi ta siya musu kowa 2 akai musu dinki abinka da kyawawa sega shi sunfito kai kace yaran masu kudine. Satinsu 3 tare da hajja mama cikin dare ciwon ciki yakamata ko safiya bata kaiba Allah yai mt rasuwa. Nan fasuka tsure sk shiga tashin hankali dan iya zamansu tare da ita tn kyautata musu dede iyawarta. Adaren suka tashi suka fita suna bubbuga kofar gidan wn bawan Allah dk makwabtaka dasu sk sheda ms. Sosai ya tausaya ms yace suyi hkr da asubar fari zezo tare sauran jama ar gari a sallaceta. Hk suka koma gidan ina rike da hannunsu duk inda zasu muna tare. Kwanan kuka sukai daga baya sukai tai mata karatu da addu o I. Da sassafe ko kofar gidan yacika harda mata sk shigo. Wasu tsoffi ne sukai mata wanka aka sallace ta aka kaita . Koda mutane sukaga har rana tayi ba a dora tukunyaba se kowa yafara zame jikinsa yana warewa ........😅 kun san mutuwar yanzu inde baka dashi sekaga gidan mutuwar ma wlh bazama akeba sbd babu muwalati🤭. Washe gari da sk dawo sukaga duk uwar darince se bawanda yasake dawo wa daga mazan har matan. Hk aka barsu abun tausayi. Sunyi alqawarin bazasu ta6a mt kudin taba zasuyi mata sadaka dasu . Hk suka fito cikin gari suka samu gajiyaiyu suk basu duk da suma suna bukata amma basu ta6aba . Zaune suke qaraf agidan bako k'wayar hatsi dazasuci. Oh ni yanzu yazami gade gurin zama munsamu amma babu abinyi yazami? Momy tace kaina ya kulle kode zamu fita neman temakone ko masamu na jarin abincin tunda kinga wancen kudin da mk sadakar banamu bane hakkintane. Sa ade ta numfasa tace hakane kuma kinga . ... Sallama sukaji a kofar gida da sauri sk leka. Wani mutun sk gani tsaye bako fara a be bari sun gaidashiba yafara jawabi. Amm dama kafin ta mutu ta fada mk gidan banata bane ko yaya? Momy tace a a amma kai hkr dan Allah zamuke biya ai mana afuwa . Har yaushe zaku biya kunga damafa rangwami nai mata amma yau wata 6 kenan bata biyaba gashi kuma ta rasu. Ni gidana duk wata ake biyana tinda ta mutu yakamata kubarmin gidana . Nabaku nan da kwana 2 . Yana fadar Hk yai gaba avinsa. Suka kalli juna suka numfasa gamida komawa ciki. A tsakar gida sk zube suka rafka tagumi kowa yai shiru. Kinga mubar mai gidansa tinkafin yai mana wulakanci sede kuma idan minfita ina zamu. Sa ade tace shine abin ai . Tsawon Kwana 2 daga makotansu ake basu abinci kuma yaune megidan hayar zedawo. Tinda safe suka kwashe kayansawarsu suka bar gidan suname zubda kwallah. Tsaye suke bakin tati misalin karfe 11 na safe kusan kowa ya fito kasuwancinsa kowa kagani sabgar gabansa kawai yk yayinda duk inda suka wuce se an kallesu an sake kallo sbd zun kara kyau da haske kamar ka ta6a jini ya fito """kai daga gansu kasan Allah yayi halitta agun amma kallo daya zakai musu kasan cewa su d'in bak'ine . Nabeel na rike da hannun sa 'ade se kallon pistol d'in wasan yara yake yana me murmushi shikadai abinsa . Motoci sk jira su ragu atirin sannan su tsallaka. K'arar jiniya mutanen suka dinga jiyowa tindaga nesa haka yatabbatar musu cewa masu garinne tafe ahanya wanda dama tini ana ta sanarwa cewar cewar ze zo bud'e sabbin hospital d'in dayasa aka giggina a garin. Nan mutane suka fara matsawa gamida duban titi. Nabel hankalinsa nakan kayan wasan yara yayinda wata ball iska ta d'auketa daga kan teburin kayan wasan ta cillata kan titi. Ai da gudu nabel ya nufi kan titin kamar wanda aka wulla waishi yaje dakko ball aiko nan wani me babur ya bigeshi . Ihu suka sanya su sa ade da Momy sukai kansa dama sauran jama ar dk gun . Haka me babur d'in yaci birki yazo kansu ya kar6i nabel dake jikin sa ade ya rungume shi ajikinsa yn kuka kamar ransa ze fita """ abinda yai matukar bawa kowa mamaki kenan. Hattasu momy kallonsa suke suna mamaki. Shiko me babur kuka 2 yakeyi ya fitone dan zuwa ya shedawa dan uwan mahaifiyarsa rashin lafiyar ummansa tana gida numfashinta na fita kadan kadan sam baya temakonsu duk da irin tarin dukiyar dayake da ita abunda zasucima gagararsu yk se kuma gashi ya bige yaro wanda ko kudin kaishi kyamis ma bedashi na biyu kuma tausayin yaron ne fal zuciyarsa ganin yanda yk zub da jini. Gurun ya cika makik da jama a yayinda aka rasa wanda zece akai yaron asibiti """" tun daga nesa Alhaj Sa ed ya hango taron jama a hakan yasa ya shedawa president kan cewa akwai abinda ke faruwa agabansu. Nan take president yabada umarnin atsaya don ganin abunda yafaru . Anan akai parking da motoci sojoji da escorts suka zagaye gun sannan suka fito. Nan da nan jama a ka watse aka bada fili kafin kace meye tini gurun yacika da jama a. Saurayin daya kade nabel yayi zaman dirshen shida su sa ade da momy se kuka suke Tin da Alhaj sa ed ya fito ya hango yaron kwance jikinsa duk jini da sauri ya isa gun shida president suna musu sannu. Saurayin yana dago kai yaga ai shugaban kasarne kusa dashi wanda shi duk karar jiniyar da motocin sukesam bejiba sbd yashiga wata matsalar ba yan wacce yabaro agida ta lalurar ummansa. Alhaj sa ed tinda ya hango su Momy yaji wani abu aransa wanda yarasa komene . Alhaj sa ed dakansa ya dauki nabel yayinda yabada umarin matan ma sutaso hardashi saurayin. Nan danan suka mke su momy se d'arare d'araran jiki suke domin kuwa mutanen da kwarjini suke ainun. Mota daban aka zubasu ciki yayin da matashin ke kiciniyar daukan babur dinsa president yace yabarshi nan . Jiki na rawa ya shiga mota yana leken dan babur dinsa yn addu a Allah ys kar a sace masa. Kai tsaye wani tsadadden hospital aka nufa ba 6ata lokaci aka kar6i nabel wanda dama su president sun wuce gun taro dadyne kawai yace suje shi yakai yaron asibiti. Mintuna kadan Alhaj sa ed ya dawo gun su momy yai musu bayanin cewa yaron yai bacci kuma zeji sauki karsu damu. Har kasa sk sakko suna masa godiya yace vakomai...nan ya juyo kallonsa ga matashin saurayin daya bige yaron yace fadamin wani abu mana naga kamar kaima vaka cikin nutsuwarka me kk kallo harka bige wannan yaron ? Saurayin ya durkusa har kasa yace wlh tinanine yamin yawa ummata batada lfy amma bafa sani naba dan Allah kai hkr karka sa a kulle ni wlh ni kadai duk duniya take dashi ni kadaine danta yanzu hk tana gida batada lfy da wuyama inna koma nasameta da rai yakai karshen maganar yn fashewa da kuka. Momy dake me saurin kukace tini tasa kuka sbd tausayin matashin Alhaj sa ed ya kalli momy ya jinjina irin tausayin datake dashi yace ba abinda zan mk yaro yanzu katashi muje gidan naku ko. Momy tai zumbur tace nima zani dan Allah. Sa ade ta kalleta tace hmmm . Alhaj sa ed yai murmushi suka rankaya sk fita baki daya. Wata unguwa sk nufa wanda dama daka ganta kasan unguwace ta talakawa . A tsakar gida suka tadda matar tayi amai harta hanci idonta akakafe kamar ta mutu. Da sauri saurayin yai kanta ya rungume ta yn kuka momy da sa ade sukai kanta suma suna kuka kamar damacen sun santa. ALHAJ sa ed ya share hawaye yace kutemaka masa adakkota asata amota insha Allah tana da rai. Da sauri aka sata mota sk nufi asibiti. Itama daki daban aka bata . Suka dawo wani babban palour sk zauna. Fita dady yayi mintuna kadan yadawo ya shiga dakin da musayyet ke kwance """ su momy na kallonsa duk sanda ya gilma kowa yana ai yana mutunci da kulawa irinta wannan bawan Allan. Momy tace wa saurayin kokasan wannan bawan Allah wayeshi kuwa? Saurayin ya dago kai yai wani guntun murmushi yace zaki mamaki idan kikaji koshi waye . Me bawa shugaban kasa shawarane tafannin ilmi. Sa ade ta bud'e baki tace an shiga uku kenan kamamu zasuyi kan cewa munbari ka kade yaro.? Saurayin dariya ta kufce masa yace a a kede kawai ki tsaya ki kallo wannan mutuminin kowa yasan shi mutumin kirkine . Momy tace Allah sarki hk akeson shuwagabanni an gari Allah yasaka ms da alkhairi. Ameen suka amsa yayinda suka hangoshi rike da hannun Musayyet dauke da kayan ciye ciye se dariya musayyet kewa Alhaj sa ed shima yanai masa tamkar uba da d'a. Kansa d'aure da bandage karami dede inda jini ya zuba. Baki suka bud'e su sa ade Suna kallon ikon Allah Matashin saurayin yai murmushi yace kadan ma kuka gani. Mutumin kirkine shi d'in. 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM Crtng And Wrtn By UMMEE MUKHTAR🎁 🅿52. Kai tsaye dady gun wasu flowers ya wuce yn nunawa musayyet shiko yn dariya . Se dare matar ta farka inda ba lefi tasamu sauki dady yabawa saurayin nan kudi me yawa yace yaja jari wanda kudin sunfi k'arfin aja jari domin masu yawan gaskene. Da kansa dady ya fita yayo musu take away yabasu sukai ms godiya suna yaba halin kirki irin nasa awani palour suka kwana har tsawon kwana uku inda ake kula da musyyet kuma Killun dady zezo da kayan ciye ciye da takeaway""""" yamma likis akabasu sallama wanda dady bayanan hk suka jira yadawa domin sudada yimasa godiya. Yace bakomai ynz ina suka nufa inyaso seya kaisu . Anan ne sukai shiru sa ade tabashi lavarin sufa bak'ine basu san ko inaba. Labari sk bashi tin aslin fitowarsu yayinda yai shiru tsawon minti 3 sannan yace su shigo sutafi. Bamusu sk shiga dan sunsan baze cutar dasuba. Gidane na alfarma me kyan gaske wanda se wane da wane ko kuma gogaggun 'yan siyasa. Tinda sk shiga sk kalle kalle har suka shiga gidan komai normal kuma babu kowa cikinsa """ abunda yabasu mamaki kenan amma sukai shiru wani bangare ya nuna musu yayinda yaja hannun musayyet sukai room dinsa. Babban dakine wanda sam basusan yanda za ai amfani da wasu abunba. Dakyar sukai wanka suka maida kayansu sukai sallah. Da daddare da kansa yafita shida musayyet sukaje shopping a wani babban mall yayinda yajido musu kayan sawa dana kwalliya kamar hauka . Hk yajido wa musayyet shima nasawa dana wasa dan komai yagani seya nuna masa yanaso shikuma dady cikin fara a da jindadi ze dakko abun . Se dare cen suka dawo tsawon kwana kin nan dady ne ya nuna musu komai na amfanin gida danaci . Sosai suka shak'u da juna dan komai anutse sukeyinsa suna burgeshi har inyaje gun aiki bashida tinani sena momy wacce tace masa sunanta mulabi. Anan ne yabasu labarin sa shidan asalin adamawane mahaifansa sun rasu wajen hadarin mota harma da 'yan uwansa wanda sunje bikine akan hanyarsu ta dawowa ne Allah yasaukar ms da wannan iftila I. Hk al adar su take inde ana biki to ana gayyane ayi motoci kamar 2 maza da mata atafi harma da yara. Amma yanzu yanada dangi acen yn zuwa gunsu suma kuma sukan ziyarceshi. Sosai sk tausaya ms harda kuka sukai musu addu a da kuma kara yimasa godiya daya tallafi rayuwarsu Musamman dady asa ake zuwa hargida akoyar dasu ilimin boko dana islama """musayyet ko tini ansa shi school kuma yadena kwana gunsu dan wajen dady yk kwana sunzama kamar uba da d'a kwata kwata basason rabuwa da juna """kome yagani tofa musayyet ne zefara zuwa ransa . Shinema yasanya masa wannan sunan . Cikin ikon Allah suka kama soyaiya tsakani dady da momy har takaiga sunje adamawa anyi komai. Awajen walimane minister yaga sa ade yaji ta kwanta masa """sati me zuwa akai komai yayinda sua sakarwa matan nasu kudi kamar hauka.. Shekara 3 tsakani aka haifo fa 'eza . Niko kasar waje yaturani karatu . Hk rayuwarmu takasance yarike mukamai da ban daban harta kaishi ga matsaýin dayake kai yanzu . wannan shine labarimmu. Zarah tai ajiyar zuciya gamida murmushi taraso hadi da zama kan lap dinsa tai ms kiss ta shafi face dinsa tace mutun baya ta6a zama wani abu arayuwa seya sha wahala. Gashi ta dalilin hakan kazama wn abu kafima wanda yake tare da mahaifansa domin yaba ka kulawa da duka soyaiyarsa gareka . Musayyet yai murmushi gamida rike k'ugunta yace natakaita miki komaine agajarce amma nikadai nasan irin sonda yakemin . Rungume juna sukai sannan sk koma sama danyin wanka. Daren ranar Zarah ta murje kunyarta ta nuna masa tsantsar soyaiya dayanda itama takejinsa aranta yayinda Shima ya nuna mt har kukan farinciki seda sukai suna ftn mutuwace zt rabasu. Kwanansu 6 a hotel din suka wuce zuwa china wani company na dady wanda hadin gwiwane shida wani d'an china """" takalma da kayan sanyi nasawa akeyi se zannuwan gado irin mash laushin nan kamar jikin zaki wanda companyn babbane kuma bangare 5 cikinsa. Suna sauka ajirgi akazo da mota dan tafiya dasu tinda dama tini yai wata cewa yn tafe Zarah kam tayi kallo lalle tafiya mabudin ilimine abunda tk gani a tv yau gata ga 'yan china gasunan gajeru da dogwaye kyawawa da munana. Kai tsaye wata unguwa sk nufa wanda gidajen dk cikin unguwar fadar tsaruwarsu 6ata lokacine. Unguwar shiru kamar bame rai cikinta se kukan tsuntsaye kakeji. Wani katafaren gida sk tsaya musayyet ya kamo zarah suka fito cak yadauketa har zuwa cikin gidan wanda tsarin ginin turawane mekyan tsari. Dakuna dayawa gasunan hk palors da toilet se swimming pool da komai na jindadin rayuwa. Kai tsaye wani garden suka nufa sannan sk zo dede gurin swimming pool din musayyet yaa hannunta suka fada ruwa . Dariya sukeyi yana mt cakulkuli tn zillewa yayinda yadora kan bayansa yana tafiya da ita haka akwance cikin ruwan. Seda suka jima ahaka sannan sk fito suka tsane jikinsu sukai ciki .. Kaya suka sauya sannn sukai sallah . Washe gari dakansa yatashi yahada komai tanata bacci haryai wanka. Dakansa yatada ita yai toilet da ita ya maida kofa gamida cire kayansa yace dama wankqn danai bafita nai sosaiba seki saken wani. Dariya tayi tana watsa masa ruwa a face . Breakfast sukai yn shirin fita tace seta bishi. Smile yayi yace ta sake kayanta yn jiranta. Doguwar riga tasanya fara me shape da ita me ratsin green se karamin mayafi tai makeup sosai tai kyau kamar 'yar baby ya rike hannunta sk shiga mota. Suna tafe yn nuna mata gurare duk inda sk wuce se anbisu da kallo domin kuwa iya kyau sunada kyau . Suna zuwa aka shiga gaisawa da kananun ma aikatan haryaje babban office din manajan gun . Gaisawa sukai cikin harshen china zarah na kallonsa tana mamakin ashe ya iya yarensu. Hannu manajan ya mika mt da sunan gaisawa amma musayyet yak saurin tare wa yace base sungaisawaba . Bajimawa Mrs pan ya k'araso wanda tinda suka fara magana da chinanci sukeyi hk musayyet yajuya baki kamar dama cen yarensane sukaita tattaunawa har tsawon awa daya wanda zarah na dg gefe zaune kan wata lallausan chari me kyan gaske. Baccine yafara dauketa dan hk ta kwanta nan da nan tai bacci. Seda sk gama meeting ne yatasheta lokacin ba kowa agun se shi kadai da ita tana bude ido yasakar mt smile yace sarkin bacci daga zama se bacci. Ta turobaki tace toba kuneba se wani wanciho yi kukeyi nibansan ma mekuke cewaba Dariya yayi mata ya kama hannunta suka fito duk inda sk wuce se sungaidashi yayinda yk amsawa cike da kulawa ta musammam harda kyautar kudi . Seda sukai wata biyu acen sannan zarah tafara zazza6i da yawan bacci. Har gida doctor yazo yadubata yai mt test anan ne yanarda shi cewar matarsa tanada cikin wata daya da sati daya. Murna musayyet yashigayi yayinda yabawa doctor zhoncin kudi me yawa amadadin albishir . Shima doctor murna yk dan kudin da aka bashi meyawan gaskene. Seda doctor yafita musayyet yahau kan bed din yatsareta da ido itako kanta na kasa yakama hannunta yn smile yace kuma shikenan se kikai cikiko? Muntsininsa tayi me zafi ya kyalkyale da dariya yace au lefi nayi danna fafi gaskiya. Zarah ta rufe fuska tn murmushi tace ai kaine kayi cikin ba waniba. Dariya yayi ya kwantarda ita kan kirjinsa yace a a banda sharri ynzu kinga cik ajikina ? Pillow tasa ta jefa masa ya rungumeta yana dariya yanai wa Allah godiya yace tafadi abunda takeso kafin subar kasar nan dan jibi zasu koma Nigeria . Da murnarta ta Rungume shi tace banason komai se soyaiyarka . Murmushi yayi ya kara rungumeta yn shafa bayanta . ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖋 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTM 🎁 🅿53 A kwana kin nan Musayyet shiyaken komai yayinda suka fita yafara jido layan baby . Kafin sutafi seda suka sake meeting akan harkar company k'in zama tai agida ita lalle seta bishi don yasaba mata da tafiya duk inda zashi tare. Ahanyane take cewa wai yanaji kana magana dayarensu ne koko damacen ka iyane ? Murmusho yayi ya kalli gefensa inda yake driving yace na iya kinsan a kwai school dayawa anan wanda inde kazo karatu tosekafara koyan yarensu tsawon shekara daya ta nanne zakafi sanin yanda abubuwa sk tafiya dede. Amma bakowace school ce keyin hakaba. Zarah tace lalle nikam wannan yare yana bani dariya . sungama kallama komai suka nufi Airport don zuwa Nigeria. Aysha biki yataho kayan sawa me yawa ta dinka harda na zarah da sunan intazo tabata an huta kawai. Alhaj Sa ed zaune kusa da Momy yana mata sannu khairat na danna mata k'afa . Momy sannu aman ya tsaya ne ? Ummm ya tsaya baby na Dady ya shafi kanta yace ai taji sauki bazata sak aman ba. Sallama sukaji kamar dg sama khairat ta tashi da sauri dan ganin kosu waye . Dady yace shikenan ansamawa khairat k'ani tadena zaman kad'aita data keyi yanzu momy zatai magana kenan su ka shigo . Da sauri ta mike da murnarta tn musu sannu da zuwa Musayyet da fara a face dinsa suka karaso zarah akanta na kasa Dady yacd shine kuma ba sanarwa haka akeyi. Dariya musayyet yayi yace ai hkr dady bamason wahalar dakune. Zama sukai kan carpet din dk malale a palon suna gaidasu yayinda suke amsawa cike da kulawa. Tini aka cika ms gun da kayan ciye ciye yayinda musayyet yace su shigo da kayan dk cikin motar. Kayan tsarabane kala kala harda kayan wasan khairat wanda zarah ta siya mt . Dady na kallon musayyet da zarah yasan lalle suna cikin kwanciyar hankali sunyi kyau dasu . Bangaren musayyet suka wuce da dare yayi tace bazata kwana a inda yakeba yayinda ya rufe kofar yace ba inda zata . Haba dear ai se a ace bamuda kunya taha zamu kwana waje daya. Dariya yayi yadauketa yace lalle yarinyar nan nine banda kunyar koke? Murmushi tayi tana wasa da hannunta ya kamota ya kwantar da ita yn mata wasa gamida kashe fitila. Bikin aysha yarage sati daya dan hk suka shirya gaba dayansu suka nufi kano. Anan ne momy ta kula da yanayin zarah tagane cikine da ita. murna sosai tayi sannan tayi ftn Allah yaraba lfy. Gidan ammi suka sauka musayyet ko hotel ya koma crn Bristol palace""" bayan sun gaisa da Ammi. Abinci aka dire musu ammi da murnarta tarbesu . Kayan tsarabarsu aka fiddosu amota ammi se murna ake. Da dare yayi malam yadawo aka gaisa . Ammi tini ta kula da yanayin zarah dan hk suke bata kulawa komai idan zatai se momy tak saurin amshewa ko kuma ammi. Aysha na shirin fita Zarah ta shigo ai da ihu sk rungume juna har umman aysha ta jiyosu ta leko taga zarah ce da murnar ta tace a a yau kune agari amarya ya megidan . Zarah tai fara a ta gaidata tace lfy lau umma da ftn mumsameku lfy Lfy lau sannu da zuwa Tare suka fita dama gun gyaran jiki zata dan hk suka wuce tare. Musayyet kullun ya kanzo sugaisa yayinda yake zama da zarah susha hira insun gama ya shiga gari da mota yn ganin yanda garin kano yk. Ranar daurin aure musayyet yazo harda dady guri ya cika bayan gama daurin auranne yace zarah fa shi tafiya zasuyi . Momy tace baka isaba abunda ko gama Bikin ba aiba . Ammi tace yaran zamani kenan dariya sukai shide ya fita yn sosa kai. Aysha da zarah yagani sun shigo tamakar itace amaryar ya tsareta da I do yna kallo. Aysha tai murmurshi tacd ina yini""""" yai fara yace lfy lau amarya kinsa matar tawa se yawo tk ko. Dariya tayi tace amin afuwa ciki ta shige ta barsu nan Zarah ta shafi face dinsa yajawota jikinsa ya shafi cikinta yace kinga idan wani abu yasami baby na akanki zan rama . Dariya tayi sannan sukai hira ya fice. Gaba daya suka shirya aka tafk gidan bikin yayinda aka kama waje babba kuma me tsada . Washe gari tunda wuri aka wuce zuwa Abuja amotoci yayinda sukai sallama dasu ammi. Wajen la asar sk isa Musayyet tun a hanya ya dauje hanyarsa ta zuwa gida tunda momy tace seya kyale zarah taje gidan amarya haushi yaji don hk ya dauke hanyarsa tun suna tafe. Gidane mekyau ma alfarma komai yayi Zarah daki guda sk koma da aysha sunata hira yayinda sauran jama ar suke masu bangaren daban . Se goma naseer ya shigo da abokansa yayinda ya tabbatar da mutan agidan . Dariya abokan sk shiga yimasa yacire hula yace akn uba wlh sena shiga dakin matata suna nufin dan sunzo shikenan bazan kwana adakin matataba. Khaleel yai dariya yace to kai mara kunyar ina ne dazaka Shiga dakin matarka danginta na nan . Naseer yai Murmushi yace kude kumuje. Seda sk wuce 6angaren bakin sk isa bangaren amarya . Suna kwance kan gado itada zarah sunyi rub da ciki sunta hira sukaji sallama. Da sauri aysha ta figi mayafi tayafa zarah se dariya tk yayinda tafara shirin tashi. Kai zarah yanzu tafiya zaki dan Allah """ zarah ta juyo tace a a zama zanyi a hada dani ta kuma shekewa da dariya aysha taja mayafi tana dariya itama. Sallama sukai zarah ta amsa sk shigo ita kuma tai saurin ficewa tini ta daura nik'af dan kar wani ya ganta. Waya taiwa musayyet ya dasuri ya dauka tace kazo ka daukeni ina nan Area B . Murmushi yayi yace ai na dauka kwana zaki ayi amarcin dake. Dariya tayi tace kafiye tsokana fa ⚜BRILLIANT WRTS ASSO🖊 👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀ AURAN BABBAN MUTUM From Ummee Mukhtar 🅿54 END Kwatance tai masa yazo har inda take ya dauketa suka tafi gida"""" Kai tsaye wani katafaren gida suka wuce wanda nesa yk da gidan momy . Tace a a yanaga munwuce kuma ba gidan momy zamuba . Musayyet kallonta yai yana mu murmushi yace munta kwana agidan momyn kenan ni hanani sakewa sukeyifa shikenan mutun ba dama ya huta da matarsa . Mumushi tayi batace komai ba har suka iso. Yn parking ya bude murfin kofa ya dauketa cak yai cik da ita tana dariya. Kai tsaye wn room ya ajeta gamida cire mt kayan to jikinta shima yana kokarin cirewa tatashi da gudu tai hanyar wani toilet yak saurin kamota ta rufe idonta dariya yayi ya rungumeta gamida daukanda ya shiga toilet Wanka yai mata bayan yacika bahon wanka da ruwan d'imi wanda yasha kayan kamshi da sabulai masu kamshi . Cewa yai itama seta masa sannan zasu fita """tn murmushi ta hau yimasa shi kuma yana mata cakulkuli tana zamewa cikin ruwan shi kuma yana rungumota . Alwala sukai sannan sk fito bayan sun gogd jikinsu ne sun shafa mai suka sanya kaya gamida tada sallah. Koda sk idar sleeping dress ta sanya zata kwanta yace lalle setaci wani abun kafin tai bacci """tace nakoshi yanzuma amai nakeji sosai wlh. Kamota yai ya kwantar da kanta zuwa lap dinsa yn shafa gashin kanta yace me kikeson ci yanzu. Tace ba komai bacci kawai nakeji. Yace ok . Rungumeta yai ya rage hasken fitilun room din ya canja launi zuwa light blue . Da asubah sukai sallah suka koma bacci se wajen goma ya farka ya zame jikinsa ya wuce kitchen ya dafa indomie waccd tasha vegetables da kifi ya hada tea se juice ya aje kan dining. Karfe goma da rabi dady yakiarashi awaya yace ya baka fito sallar asubah bane banganka ba. Musayyet ya hau sosa kai yace umm umm dama danaga dare yayi shine mk wuce daya gidan amma ayi hkr. Dady yai murmushi irin nasu na manya yace bakomai ai hakamma yayi dede momy na gaidaku . To dady zanzo anjima. A a kai zamanka ka huta kajiko nan da sati 1 kazo kasan ba jimawa zakai anan ba sosamune nafison zamanka acen kana kula da harkokin cen . Musayyet dama hk yakeso yace to dady ba matsala hakan za ai. Dady yai murmushi dan ya gano bayason zaman nan Zarah ce ta fito dg toilet brush tayo sanna tayo palor . Yn ganinta ya aje wayar suka rungume juna yana jan jelar gashinta yace se yanzu da alamu wanna cikin yanada son jiki . Kallonshi tai tn smile tace to ai kai yayo Kallonta yai yace iyyee lalle yarinyar nan gama breakfast din yau zakiga yanda ake son jiki yinin yau bazan barki ki hutaba. Zarah ta mara raice haba dan Allah nifa tsokanarka nk. Dariya tabashi yace ai dankinga na kyalekine vakison tausayinki nakejiba sbd ga cikin jikinki ga kuma gajiya amma tinda hk kikace zakigani yau. Zarah tai dariya tafada cin abincin ya matso daf da ita yafara bata itama tn bashi har suka kosar da juna. Yinin ranar hk suka yishi cikin farinciki yayinda ya matsa mata da abu daya har sedata shiga wani room ta kulle door tn dariya sannan ya kyaleta . Murmushi yk ya tsaya dede room din yace daga yau kyasa cemin baby na ni yayo . Dariya take sosai tace bazan sakeba dan Allah katafk gidan momy . Au korata ma kike ba inda zani . Se bayan kwana 2 sannan sukaje sk gaida momy yayinda sk sameta se amai tk. Hankakin zarah yatashi tace akira doctor momy tace a a kawai zazza6ine kuma ze dena. Musayyet kallon momy yk takara haske yace karde ace cikine da momy """ya fada cikin ransa. Sati 3 a tsakani sk koma Cairo anan ne sk bude sabuwar rayuwa me cike da farinciki yayinda sk ririta juna kamar sucinye juna . Sun kara kyau da haske kamar ka ta6a jini ya fito . Haka ya maida hankalinsa ga harkokin companyn dake cen . Ryuwarsu abar burgewa ce ga duk wanda ya kallah yayinda yk matukar kishinta. Seda watan haihuwarta ya kama sannan ya bigawa momy waya yasanarda ita """murmushi tayi tace ai na dauka bazama gayamana ba ninan natadani komai kasan me jego akwai son yaji . Zamuzo nan da sati daya base kunzoba . Musayyet yace to momy. Sati daya atsakani suka isa cairo harda su ammi da dady harda mahaifin zarah. Mamaki sukai ganin momy da ciki ashe dama cikine da ita. Sosai sukai murna zarah da musayyet dan ganin mahaifan nasu """"ammi se raba ido take wai yau itace akasar waje. Bangare guda aka basu kowa da nasa momy da dady se ammi da malam Musayyet da kansa ya jere musu kayan abinci . Haka suka wuni sn hira washe gari sk fita ganin gari yayainda akabar zarah da musayyet agida khairat ko tn gidan fa eza bata zoba sbd suna exam. Kwana uku atsakani tafara nakuda aka wuce hospital kasa haihuwa tayi har anye shawarar operation dg baya ta haifo danta na miji me kama da musayyef sak . Murna kam ba a magana washe gari suka dawo gida aka baiyaye baby kowa nason kasancea dashi sbd kyawunsa. Fa eza aka bugawa aka sanar da ita haihuwar zarah """ baki ta ta6e tace Allah yaraya ta kashe wayar . Umar na kallonta dawowarsa dg office kenan yace musayyet ne ya samu karuwa? Kallonshi tai sama da kasa tace meye ruwanka. Bedamuba yace ke yaushe zaki haihune ? Tsaye ta mike tace haihiwa ? To ai cikinne baka iyaba da har zakace wai yaushe zan haihu. Umar dariya taso kamashi ya mike tsaye yace wato ban iya cikin bako. Shikenan zan karo aure na jarraba akanta nagani ko akanta zan iya ,,, yana fadar hk yai hanyar room da gudu ta bishi ta rungumshi tana kuka tace dan Allah karkamin kishiya wlh inasonka kuma yanzu ma Allah cikine dani. Dariya yai ya juyo ya rngumeta yace wasa nk miki ai bazan iyai mk kishiyana inasonki ke kadai kin isheni rayuwa . Rungume juna sukai fa eza najin kaunarsa cikin ranta . Zarah ta bugawa amarya aisha tasanar da ita tace amma zasu Nigeria ne """mùrna tayi gamida jin dadin kasancewar zarag lfy. Haka taiwa ayshan cairo waya da kwatance sk zo gidan itada mijinta . Taro sukai isu isu yayinda mijin aysha yabada tasa gudun mawar ta musamman dan wani bangare dg cikin hotel dinsa yabada wanda na musamman ne dama sbd taro . Nan sukaje aka wuni ana hutawa gamida ciye ciye har seda dare yayi. Aysha ko akwati uku tayo cike da kayan baby dayar kuma kayane duk na mata wanda na zarah ne. Musayyet baya rabo da babyn koda yaushe yn manne dashi dan wani irin so yk ma yaron yayainda yaro yaci suna Muhammad suna kiransa da al ameen Bayan kwana 3 suka fita sukayo siyaiya me yawa domin gida zasu koma ammi kaya aka jido kamar hauka . Hka suka dawo Nigeria cike da farin ciki da kewar yaran nasu. Masu aiki aka samowa zarah wata balarabiya harsu 2. Wata daya atsakani momy ta haihu yayinda ta samu tagwaye mace dana miji. Dady yace kada suzo se an kwana 2. Seda akai wata daya sannan sukaje momyn fa eza ce agunta yayinda takeji da yaran kamar ita ta haifa. Hk rayuwarsu taci gaba da tafiya musayyet zarah ce kadai farincikinsa yayin da itama haka. Seda ta yaye yaronta sannan ta musayyet yasama mata school anan cairo. Ammi koda tazo gida hk tabi gidajen yan uwa ta dinga rabon kaya tanajin dadin duk a dalilin 'yartane zarah . Haihuwa me rana . Anan na kawo karshen wannan novel. Ngd ngd ngd