11/25/20, 1:08 PM - Messages to this chat and calls are now secured with end-to-end encryption. Tap for more info. 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 3️⃣&4️⃣ *________________*📚 Innar Rabi "Tace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* Allah ya shirya wadin yaran sannan ta ta shige dakin ta tana mamakin irin su Asiya. Bayan sun fita sai *Asiya sarkin tsiwa yar Gaggo* ta tsaya tana kallon su Shatu da Rabi "Tace yo sai kiyi tsaye kuna kallo na eeeyyee ina mangwaro na ne?. Gashi nan fa *Asiya yar Gogga* kuma aradun Allah ya nuna cewar Rabi. To ku bani na zaba sannan kowa ya dauka ko tana kallon su. Eh hakane kwaliya cewar Shatu tana murmushi. Sannan ta dauka ta fara ci sai ta hango wani yaro da awara yana tallah "Tace yauwa Allah ya kawo ka yaro dan wallahi yau sai nayi maka shegen duka kuwa kuzo muje. Da gudu suka iske yaron mutane sai Asiya "Tace kai zo nan dan uwar ka tana kallon sa. Yaron "yace Allah ni dai ba uwata ba yana kallon Asiya. *Asiya sarkin tsiwa yar Gaggo* ta zaro ido "Tace Eyyee to sai uwar wa nace sai uwar wa eeyye?. Rabi "Tace yasin sai mu ci uban ka gurin ga kuwa ko kwaliya tana kallon Asiya. Shatu "Tace gaskiya ne yaron nan mu zakayiwa rashin kunya ko?. Asiya "Tace wawa da wasali saman shine wa asa masa wawa da gudu suka kwace bukitin awara suka gudu sai da sukayi nisa sosai sannan suka tsaya suna nishe. Suka samu guri suka zauna sai da suka canyi gaba d'aya sannan suka hau saman bishiyar mangwaro. Yaron ya fadi kasa yana kuka yana shure shure sai ga wani bawan Allah yazo wuce wa sai ya kalle yaron sai ya tsaya "yace kai hafizu lafiya dai kayi zaune kana kuka haka?. Cikin kuka "yace wallahi su *Asiya sarkin tsiwa yar Gaggo* suka kwace mun awara ta kuma innata tace duk ta bata sai ta dake ni sai ya kara fashewa da kuka. Shikenan yaro kashiga tarkon su yarinya nan bata jin maganar kowa wallahi *innalillahi wa inna ilaihir raji un* Allah ya shirya su cewar wannan bawan Allah. Su Asiya ne Zaune suna hutawa saman bishiyar mangwaro sai Rabi "Tace *Asiya yar Gaggo* wai kun san wani abu kuwa?. Da sauri Asiya "Tace Aa sai kin fada menen halama?. Wallahi naga dan mai gari ya shiga da wata yarinya dakin sa ya rufe kuwa cewar Rabi tana kallon Asiya da shatu. Asiya "Tace jar uba shege dan iska ku tashi muje gurin wallahi sai na gano abubuwan da yake aiki tawa. Shatu "Tace kan uban can shege dan iska haihuwa bakin titi. Haka suka ji gurin dakin dan dan mai gari ko da Asiya ta kara kunnen ta sai taji nishin sa yana cewar ki tsaya mana kada naji maki ciwo gaskiya kina da dadi sosai ga manya manya nonowa su Asiya "Tace kan uban can shege dan iska haihuwar bakin titi wato dama 'dayan mutane yake kawowa kenan. Lallai ne yaron nan yau zaka ci uban ka cewar shatu. Asiya "Tace kuzo muje gida mu dawo ko zuwa Dare ne kafin a fara dandali dan wallahi yau sai na bashi tsoro kuwa. Yauwa kawaliyar mu muje gida gurin Gaggo ko?. Da gudu suka wuce sai gidan su *Asiya sarkin tsiwa yar Gaggo* wata mata ce ta fito daga cikin daki sai taga su Asiya sun shigo da gudu Asiya "Tace uhm uhm sannu Gaggo. Tsaye Gaggo tayi tana kallon su Shatu da Rabi "Tace kai ku lafiya zaku shigo cikin gida ko sallama babu bale gaisuwa?. Uhm yasin ni dai babu wata sallama da zanyi yauwa Gaggo wallahi yunwa nake ji tana kokarin zaunawa. Yawon ki da kuka saba ya baki wato dama kun can kuna dukan yaran mutane ko?. Asiya ta mike tsaye "Tace jar uban can wane munafuki ne zo har cikin gida nan ya fada maki ne? Gaggo "Tace haba haba dai dama nasani sai kun aikata mtss to Allah ya shirya ku. Amin ya Allah sai Gaggo cau cau sai Gaggo Allah dai ya bar muna ki Gaggo cewar Asiya da shatu da Rabi. Gaggo dai ta saba da irin halin su Asiya "Tace wai ke Asiya yaushe rabun ki da wanka ne?. Asiya sai da tayi tunani sannan "Tace yo ina ga bazai wuce mako biyar ba kawai. *innalillahi wa inna ilaihir raji un* kai jama,a Yanxun fisabillahi Yau fa satin ki biyar babu wanka wannan wane irin kazanta ce yo dole kirin ka tsamin dauda mtss to Allah ya shirya ki to Yau kam sai kinyi wanka sannan zan baki abinci. Wayyo Allah na Wayyo na mutu na dawo sai tuma takeyi tsakar gida Wayyo jama, a kuzo ku ce ce ni. Gaggo sai kallon Asiya takeyi da mamaki "Tace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* Allah ya shirya ki wallahi baki da hali mai kyau da kinyo halin uwar ki da kin huta wallahi mtssw. Sai da Gogga tayi da gaske sannan ta samu Asiya tayo wanka bayan ta fito daga wanka sai Asiya "Tace kai ku lafiya zaku saka mani ido ne? tana hararar su. Shatu "Tace haba kiyi hakuri mana kwaliya kin san akwai abun da zamuyi fa. Kiran isha,i ne yasa Asiya tayi sauri ta dauko fara huda "Tace bari ku gani ta sanya doguwa riga fara ce har kasa sai ta sanya kayan sannan ta dauko fara huda ta bursu na ta ga fuskar ta kamar aljana sannan ta kalle Shatu "Tace yayi dai dai ko?. Eh wallahi sai kace aljana hhhh cewar Shatu. Rabi "Tace yo dole sai dan mai gari yayi kasa awandon sahhh. Duka kowa sai da ya sanya kayan sannan suka fita sai kofar dakin dan mai gari. Asiya ta zubo gashi ta har ga fuskar ta idan ka hango su sai ka tsorata saboda shigar da sukayi kamar aljannu. Dan mai gari ne kwan ce saman gado yayi d'aya d'aya sai sharar bacci yake su Asiya ne suka shigo cikin dakin sa. Duka suka bushe da dariya hhhh lallai ne dan mai gari kana nan ka hutawa. Asiya "Tace ku tashe shi mana. Da karfi shatu ta dake sa sai da ya zabura "yace uban waye nace waye ne?. Asiya "Tace hhhh hhhhh mu aljannu ne munzo gurin ka ne?. Jikin dan mai gari ya fara rawa "yace Wayyo Allah na dan Allah kaka aljana kiyi man rai. Mu ba, a bamu hakuri dama Ana fada muna kana lallata yan matan mutane ko?. Dan Allah Inna aljana kiyi hakuri wallahi bazan kara ba. Ku dan koya masa hankali. Suka kama dukan sa sai da yayi fitsari sannan suka rabu da shi. Asiya "Tace gobe kaje fada ka fadawa mai gari kace kaika lallata yaran mutane kaji ko?. Tooo inna aljana zan fada masa wallahi. To shikenan gobe duk baka fada masa ba ko zamu dawo. Too shikenan zan fada masa wallahi. Cikin tsawa Asiya "Tace To dan uwar ka baza muna godiya bane?. Aa zan maku nagode wallahi sosai. To rufe idanuwan ka. To shikenan sai ya rufe idanuwan sa. Da gudu suka fita waje suna dariya mugunta. **************************** Saheeb ne kwan ce saman makekin gado yana kallon saman sai ya tashi Zaune "yace mtsss ni wallahi Ammi ta bata mani rai na wai kauye tab Allah ya tsare ni da naje kauye. Wata yar yarinya ce ta shigo da gudu "Tace uncle uncle uncle Grandma na kiran ka. Saheeb "yace oyoyo my baby yaushe kuka shigo ne?. Yarinya "Tace uhm uhm tun dazu muka zo yauwa uncle ina alawa na?. To muje ko guri Ammi haka ya rika hannun yarinyar suka fita. Ammi ce zaune da ita da wata yarinya mai kama da Saheeb. Da gudu yarinya ta zo gurin Ammi "Tace uhm uhm Grandma ga uncle nan fa. Saheeb ne ya sauko daga saman bene sai ya hango wata mai kama da shi "yace to yau kuma bakuwa mukayi ne sannan ya kara so gurin da su Ammi ida suke Zaune. Yarinyar "Tace uhm eh wai kai yaya Saheeb baka zuwa gida na ko to nayi fushi da kai sai ta bata fuskar ta. Saheeb yayi murmushi sannan "yace haba dai ni na isa nace bazan je gurin my Humaeera ta yar kanwata. Ammi dai tana kallon su tana murmushi jin dadi "Tace uhm Saheeb an gama fushi da ni?. Haba Ammi dan Allah Yanxun fisabillahi bazaki dai na wannan maganar ba?. Ammi "Tace kasan Allah sai kaje kauyen nan kuwa. Cikin bakin ciki da takaice ya tashi "yace ni fa gaskiya bazan je wannan kauyen ba fa. Ammi ranta ya bace "Tace to shikenan bari Alhaji ya dawo sai na fada masa kuwa kuma wallahi kaji na fada maka dole sai kaje ka gano mani 'yata da Gaggon ka. Afusa ce ya fita daga cikin falo yana cewar mtss wallahi har zuciyata ta fara tashi akan zuwa wannan shegen kauyen mtsss .... *MASOYYA NA ALLAH YA BAR ZUMUNCI*💃🏻h💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 1️⃣&2️⃣ *________________*📚 *A CIKIN GARIN ABUJA KUWA AKWAI WANI HADADEN GIDA KAI GASKIYA GIDAN YA HADU BA KARYA* Wata mata ce zaune meki manin shekara 60 tana shafar gashin wani hadaden sauraye wanda baze wuce shekara 34 ba kwan ce yake yana hutawa saman kafar wannan mata. Matar "Tace uhm saheeb wai yaushe zakaje kauyen nan ne?. Saheeb"yace haba haba Ammi dan Allah ki daina maganar zuwa na kauye dan wallahi har kin sa zuciyata ta fara tashi. Ammi "Tace gidan ku nace gidan ku Allah ka kiyaye ni fa Yanxun ina bakai ba wa zayaje gurin Gaggon ka ne?. Saheeb "Yace to ni dai ba Yanxun ba. Ammi "Tace Ka san Allah sai kaje garin nan kuwa kaji na fada maka. Cikin bakin ciki da takaice ya tashi ya wuce dakin sa ya fada yana cewar ni fa wallahi na tsani kauyen nan fa haba dan Allah ba za, a bari mutum ya huta ba mtsss bari ma na kira daddy najiya. ************************* *A KAUYEN KANO KUWA* Wata yarinya ce na hango fara ce sosai kamar balarabiya gashin ta har ga bayan ta idan kaganta sai kace aljana ce tana tafiya tana rawa saman hanya tana cewar Eyyee yaraye ah ah ah eyyee yaraye muyi soyayyah. Shatu ce ta fadu mata a raye sai "Tace ko ina zanga shatu ko naje gidan su Aa kai bazanje ba saboda masifafin tsohon nan kuwa tana kalle kalle sai ta hango shatu na karasowa. Gaban shatu sai faduwa yake tun da ta hango asiya to akwai matsala sai dai bata nuna "Tace lallai *Asiya yar Gaggo* daga ina haka?. Wata uwar harara da Asiya ta watsa mata "Tace ban sani ba wai ma ina mangwaro na ne? eeeyyee sai girgizar jiki takeyi. Shatu "Tace yana gurin Rabi yar malam. Asiya "Tace yo ina ruwa na da wata Rabi muje ki amso mani abuna dan wallahi ko hanjin malam ina gani akan mangwaro na kuwa. Shatu ta zaro ido "Tace hanjin malam fa yo ina laifin ki kama dukan Rabi. Asiya "Tace kan uban can wallahi muje kuma dama ina da haushin ku wallahi yau sai nayi maku dukan tsiya eehee tana hararar shatu. Jikin Shatu ya kama rawa dan tun da taji Asiya tace zata dake su to mai Raba su sai ya shirya sai "Tace haba *Asiya yar Gogga* kiyi hakuri ni fa kawaliyar ki ce fa haba *yar Gogga*. To naji muje gidan su Rabi amman duk abu na ya bata ko hee hee hee zaku sha dukan tsiya ga *Asiya yar Gaggo* kuwa. Shatu sai hadi yawu kawai take "Tace too insha Allah bazai bata ba kuwa. Ni dai babu ruwa na kuwa muje dai ko. To shikenan da gudu suka wuce sai gidan su Rabi yar malam suna isowa da gudu suka shiga cikin gida ko sallama babu bale gaisuwa. Wata mata ce zaune sai dai taga su Asiya sun shigo da gudu Asiya bata kalle wannan mata ba sai kira Rabi kawai take "Tace Rabi ke Rabi wai ina kika shiga ne? to wallahi ki fito kuwa sai girgizar kunkuru take. Wai ke Asiya baki iya sallama bane bale gaisuwa?. Sai ta jiyo tana kallon innar Rabi "Tace yo dole ne sai nayi sallama ne to baza, ayi din ba tana murgudar baki. Allah ya shirya ki yarinya kullum rashin kunya Bata rufe baki ba sai ga Rabi ta fito da gudu dauke da mangwaro. Dan Allah *Asiya yar Gaggo* kiyi hakuri wallahi Baba yace wai kar na fita ni kuma shiyasa na gudo cewar Rabi. Rabi kada ki fita kin san malam ya hana ki fita da su ko. Asiya "Tace tooo yar bakin ciki to sai munje ko kawaye na sai mundawo yeeee yeeee da gudu suka fita daga cikin gidan. Innar Rabi "Tace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* Allah ya shirya wadin nan yaran.... *Topa* *Waye wannan saheeb din?*. 🤔🤔 *Meyasa baya son zuwa kauye ne?* 🤔🤔 *Wace ce Asiya sarkin tsiwa yar Gaggo?* 🤔🤔 *To masoyya na ku biyo ni dan jin amsoshin ku*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *IDAN YA SAMU AMSUWA ZAN CIGABA DA SHI INSHA ALLAH*🥰🥰🥰💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 5️⃣&1️⃣0️⃣ *________________*📚 Afusa ce ya fita daga cikin falon yana cewar mtss wallahi har zuciyata ta fara tashi akan zuwa wannan shegen kauyen baza, a bari mutum ya huta ba mtss kiran da yar yarinya takeyi masa ne "Tace uncle uncle uncle shiyasa ya tsaya. "Yace uhm uhm my baby ya akaye ne?. Yarinya "Tace uhm uhm uhm uhm ina zuwa inda zakaje. To ina zamuje ne Yanxun?. Yawo muje shopping ko uncle?. Ok babu damuwa muje ko sai ya rika hannun yarinyar suka shiga mota suka fita daga cikin gidan sai gurin shopping. Ammi ce zaune tayi tagume tana mamakin irin halin Saheeb "Tace oh ni Hauwa ban sani meya sa Saheeb be son zuwa kauye ba. Humaeera "Tace uhm ni fa wallahi halin yaya Saheeb yana bani mamaki sosai gashi daga ni sai ku kawai yake ma magana idan kika ga fuskar sa kamar wanda aka aiko ma da sakon mutum to Allah ya kyau. To amin ya Allah ni fa Yanxun 'yata nake son gani fa gashi ma Alhaji yace man sati mai zuwa zai dawo. Wow masha Allah Allah ya kawo muna shi lafiya wallahi nayi missing din sa sosai wallahi kwan da yawa ba mu hadu ba. Amin ya Allah hakane Yanxun dai ina jiran sa yadawo na fada masa wallahi. Sallamar Saheeb ce ya katse masu fira. Assalamu Alaikum. Amin wa Alaikum sallam har kun dawo?. Eh Grandma har da sweet da alawa ta tana murna. Ok babu damuwa yau sai dai kin gaji da surutun Baby walida. My baby muje sama ko?. Eh uncle da gudu tabi sa dakin sa Ammi dai ta besa da ido "Tace wai fushi yake yi da ni fa kuma akan zuwa kauye ne. Hhhh Ammi da 'danta babu mai shiga tsakan ku wallahi. Bayan Saheeb ya shiga cikin daki sai baby walida "Tace uhm uhm uncle yaushe zamuje gurin Anty na tana kallon sa?. Antyn ki kuma wa cece kuma antyn ki yana kallon ta?. Sai ta kama tunani sannan "Tace Matar ka mana inason zuwa gurin ta. Cikin ran sa "yace Wayyo Allah na wallahi wannan yarinya ta cika shegen surutu. "Tace uncle lafiya kake tunani? . Babu komai fa kawai dai ina tunanin zuwan mu gurin ta gashi bata nan Nigeria fa. To yaushe zata dawo ne?. Sai dai muyi waya da ita. Kiran wayar sa ne yasa ya duba sai ya ga sunan Daddy na aciki da sauri ya dauka . Hello daddy. Hey dan daddy ya akayi ne kana lafiya dai ko?. Lafiya Qlau daddy wai yaushe zaka dawo ne?. Sati mai zuwa insha Allah da nadawo za, ayi bikin bude war companyn ka insha Allah. Wow thanks daddy gaskiya naji dadin wannan maganar. Ok zamuyi magana idan na dawo sai ya kashe wayar sa. Sai da Gaban Saheeb ya fadi "yace Allah ya sa ba maganar zuwa na wan can shegen kauyen bane?. **************************** Su Asiya tafiya suke suna dariya hhhh gaskiya naji dadin tsoratar da dan mai gari wallahi cewar Shatu. Ai wallahi har da mai garin nan nake so mu baiwa tsoro kuwa cewar Asiya. Rabi "Tace too abari a kwan biyu ko kwaliya tana kallon su Shatu. To shikenan Yanxun dai muje gida gurin Gaggo. Asiya tun Yanxun ba zamuje dandali ba ne?. Ni aradun Allah na gaji fa cewar Rabi. Ok to shikenan ku bari sai zuwa gobe sai muje gidan su halima burtuka. To ni dai nayi gida da gudu shatu ta wuce gida. Rabi "Tace too kwaliya sai gobe ko. To shikenan da gudu Asiya ta wuce gida ko da ta shigo cikin gida sai ta kama leke ko zata hadu da Gaggo "Tace Allah ya sa Gaggo tayi bacci tana kallon kofar dakin su. Ashe Gaggo tana kallon ta tun sanda ta shigo cikin gidan nan. Asiya zata shiga cikin daki sai taga Gaggo Zaune tsakar gida tana kallon ta "Tace uhm wai Gaggo bakiyi bacci ba?. Haba Asiya ya zan iya bacci baki dawo gida ba ke kullum kina gurin bakin yawo na tsiya mtss wallahi ki kiyaye ni fa Yanxun dai ga abinci can sai kije ki dauka. Kai Gaggo ke kullum fada haba haba dan Allah sai ta dauko abinci ta fara ci can sai "Tace wai ke Gogga bamu da kowa ne?. Wato bazaki tashi yin magana ba sai kina cin abinci ko?. Kai Gaggo daga tambaya ni fa da gaske nake muna da yan uwa ne?. Eh muna da yan uwa da yawa ko yayar mahaifiyar ki yana nan kuma yana da yara guda biyu akwai Saheebu da Aishatu wato humaeera kuma yana da kudi sosai. Wayyo Allah na Wayyo dadi kai gaskiya har na hango ni *Asiya sarkin tsiwa yar Gogga* ina cin naman kaza. Ikon Allah wato dama har kin hango kan ki cikin gida kina cin naman kaza oh ni maryamu?. Sai ta ajiye abincin ta "Tace wallahi kuwa gani cikin gidan kawu na mai kudi ina cin naman kaza Wayyo dadi. To tashi muje ki kwanta kiyi bacci na gaji da bakin surutun ki wallahi . To Gaggo gaskiya naji maganar ki fa sannan ta tashi tashige daki ta kwan ta. Gaggo ta gama abubuwan da takeyi Sai taji ta kwanta bacci ya dauke ta. Karfe 2:00pm Dare mahuta bawa wata yar budurwa ce fara ga gashi har gadon bayan ta fararen kayan ne ajikin ta Zaune take tana kallon su Asiya "Tace kawata ki kwantar da hankalin ki zakije can gida Amman sai na tafi da ke duniyar mu..... *DAN ALLAH KUYI HAKURI DA WANNAN*👆🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 1️⃣1️⃣&2️⃣0️⃣ *________________*📚 Karfe 2:00pm Dare mahuta bawa wata yar budurwa ce fara ga ta da gashi har gadon bayan ta kayan jikin ta farare ne Zaune take tana kallon su Asiya "Tace kawata ki kwantar da hankalin ki zakije can gida nan Amman sai na tafi da ke duniyar mu. Motsan Gaggo tajiya shiyasa ta bace saboda bata son Gaggo ta ganinta shiyasa ta bace Gaggo ta tashi tayi sallahar dare dama kullum da dare sai tayi sallah tayi ma Asiya addu, a Allah ya shirya ta. Bayan ta kamala sai ta kwanta bacci ya dauke ta. Asuba tagari. Bayan sallah asuba Gaggo ta fito daki ta shiga kitchen ta dora kunu da yake kullum sai ta dafa kunu saboda masifar Asiya shiyasa take daura wa. Asiya Asiya wai bazaki tashi haka ba kiyi sallah ne ni fa wallahi bana son wannan shegen baccin na tsiya fa. Asiya ce ta fito tana so she so she "Tace haba haba Gaggo ina bacci na mai dadi gashi nayi mafarkin ina ci kaza sai kizo ki tashe ni kai gaskiya wannan lokacin Gaggo bakiyi ba sai uwar hamma take. Nice banyi ba ko to shikenan yau bazaki sha kunun gidan nan ba kuwa. Wayyo Allah na Wayyo jama, a kuzo ku taimake ni Gaggo tace bazan sha kunu ba tana shure shure sai ga wani bawan Allah ya shigo cikin gida nan sai "Yace ke ke Asiya lafiya kikayi Zaune tun da uwar safiya kike shure shure?. Wayyo Baba habu wai Gaggo tace bazata bani kunu ba. Haba dai kina yar Gaban gushin Gaggo ai dole ta baki kuna to tashi ga kudin kosai ko. Da sauri Asiya ta tashi tsaye tana share hawayen ta"Tace too Baba haba gani. Naira hamsin ya bata "yace to gashi ki siyo Amman dan Allah ban da tsiwa fa kinji ko?. Yo ni bana da tsiwa Amman duk wanda kadara ta aiko shi ya jani ko heee heee da gudu tafi sai gurin mai kosai. Wata mata ce zaune tana soyar kosai sai ga *Asiya sarkin tsiwa yar Gaggo* tazo da gudu "Tace uhm mai kosai gashi abani kosai kuma mai zafi wata yarinya ce. "Tace wallahi na rigaki komai rigimar ki dole sai abani kuwa tana murgudar baki. Asiya tayo gurin ta cikin masifa "Tace kan uban can ke dan uwar ki ni kike fadawa magana ai kuwa sai nayi maki dukan tsiya wallahi shegeya mai fushar akuya. Mai kosai "Tace haba *Asiya yar Gogga* kiyi hakuri mana Yanxun zan baki naki kun san ban son tashin hankali ba?. Yo ni ina ruwa na da baki son tashin hankali wallahi sai na dake ta sannan zatayi hankali. Da gudu ta kwashe mata kafafuwan ta ta hau saman ruwan cikinta ta kafa dukan ta har sai da jini ya fito sannan tara buda ita "Tace wallahi ko gobe kika kara mani rashin kunya ko? Sai na ci uban ki shegeya munafukar banza munafukar yofe mtsss sai shegen sai tsamin dauda takeyi. Mai kosai tana kallon Asiya Amman bazata iyayin magana ba saboda tasani halin ta sosai shiyasa tayi shiru sai can "Tace uhm Asiya gashi ko ina gaishe da Gaggo. Dan Allah gafara can baza, a ce din ba ai kema munafuka ce mtss ta fizige ledar kosai ta wuce gida. Mai kosai "Tace kai to Allah ya Raba mu da irin halin su Asiya wallahi bata da mutunci ko kadan. Tafiya take sai taji muryar shatu "Tace la kwaliya ina zuwa haka?. Wata uwar harara ta watsa mata "Tace ban sani ba to shine kuka kishigowa gidan mu ko?. La lala wane munafuki ne zo ya fada maki ne? Yo ba gashi nan nagani ba. Too ni dai babu inda naji. To Yanxun dai ina zakije ne? Gidan talatu mai adashi zani je. To shikenan bari naje gida dan nasan Gaggo tana jira na. To shikenan zuwa anjima zamuje gida nan ladidi amarya ko. Eh fa muje muci kaza Wayyo dadi yeee yeeee. To sai ki fadawa Rabi ko? Eh zan fada mata ai. ***************************** Ammi ce ta dauko wanka kai gaskiya Ammi tayi kyau sosai Zaune take tana kallon cikin wayar ta sai tayi muryar Saheeb. "Yace Hello abokina. Kamal "yace yane kana ina ne?. Ina gida fa akwai matsala ne?. Aa inason muje karake ni gidan su baby na. Uhm kuma dole zuwan sai da ni ko?. Eh mana dole sai da kai kuma tace tana son muzo tare. Uhm to shikenan Amman sai na gama abubuwan da nakeyi tukun na kuma yau ne daddy zai dawo. Kai haba abokina dan Allah. Ban sani ba wai yaushe zakayi hankali ne? Gobe Saheeb Yanxun dai sai ka gama ko. Uhm. Ok babu damuwa bye bye sai ya kashe wayar sa. Saheeb "yace Good morning my love Ammi. Ammi "Tace morning baby Saheeb ka gama fushi da ni. Haba dai Ammi yazanyi nayi fushi da Abun sona kuma Ammi na. Uhm to shikenan Saheeb yaushe zakaje dauko Alhaji?. Yanxun dai zan mu tafi. Ok muje ko ta dauko mayafin ta suka fita daga cikin falon suka shiga mota suka fita sai filin jirge bayan sun isa suka fito daga cikin mota suna jiran Daddyn Saheeb. Minti 30 sai ga jirgen su ya sauka sai mutane suka fara fitowa Saheeb ya kalle Ammi "Yace ni fa har Yanxun ban gan sa ba fa. Hango sa can mana sai murmushi takeyi. Wani mutune ne ya fito daga cikin jirge kamar su d'aya da shi fuskar sa dauke da murmushi Saheeb ya hango sa da gudu yaje gurin sa "yace miss you daddy. Daddy "yace Miss you so much Saheeb ina Ammin ka ne dan ban gan taba? Gata can gurin mota. Ya rungume Saheeb "yace ok na hango ta haka suka iso gurin Ammi. Fuskar Ammi dauke da murmushi "Tace welcome back Alhaji. Daddy "yace thank you Ammin yara dafatan kuna lafiya dai ko?. Lafiya Qlau alhamdulillah muje gida ko. Ok suka shiga mota suka wuce sai gida bayan sun shigo cikin gida suka fito daga cikin mota cikin farin ciki suka shiga cikin falo. Bayan Daddy ya Zauna sai Ammi ta shiga kitchen ta dauko masa abinci da ruwa masu sanyi ta kawo masa. Ammi "Tace to alhamdulillah Allah mungode maka Alhaji ga abinci nan. Ok Ammin yara gaskiya naji dadin wannan abubuwan da kikeyi mani sosai Allah ya maku albarka . Babu komai fa Alhaji amin ya Allah Yanxun dai kaci abinci sannan kaje ka huta ko?. Daddy sai yajiyo yana kallon Saheeb sai yaga kamar akwai damuwa a fuskar sa sai "yace 'dan daddy ne naga kamar akwai damuwa fuskar ka?. Saheeb ya beye damuwar ta sai yayi murmushi "yace Aa daddy babu komai fa kawai dai. Ammi tayi murmushi "Tace uhm Alhaji maganar zuwa kauye ce nayi shikenan yake fushi da ni?. Kamar ya kenan ban gane ba shin zuwa gurin kanwata maryam ne baya zuwa ko ko dai?. Ita fa zuwa gurin ta shine wa bazaya je ba. Daddy "yace Saheeb wai bazakaje gurin kanwata maryam ba yana kallon sa?. Bakin ciki ya tukare masa makoshi ya kasa yin magana. Ga shi nan dai sai kayi masa magana. Daddy "yace ok to dole sai kaje kuma tare zamu je. Saheeb ya kalle daddy "yace haba haba daddy dan Allah ka dai na maganar zuwa na kauyen nan wallahi har kun sa zuciyata ta tashi. Wallahi ko hanjin ka zasu fito sai kaje kauyen nan kuwa cewar Ammi. To shikenan gobe insha Allah zamuje gurin kanwata maryam kuwa sai Saheeb ya tashi ya wuce dakin sa. Zuciyar sa sai fasa takeyi kamar zata fito haka ya shiga cikin dakin sa. Daddy "yace Allah ya shirya ka Saheeb. Ammi "Tace amin ya Allah.... *MAMA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA AMIN YA ALLAH*🤲🏻🤲🏻 *MASOYYA NA INA JIN DADIN COMMENT DIN KU SOSAI*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *AMMAN DAN ALLAH KU KARA YAWAN COMMENT DIN KU*🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 2️⃣1️⃣&3️⃣0️⃣ *________________*📚 Ammi "Tace amin ya Allah. Daddy "yace Amman sai kin kira humaeera kin fada mata ko?. Eh wallahi har na manta kuwa ka tuna mani sannan ta dauki wayar ta kira humaeera ta fada ma. Saheeb ne Zaune yana tunani sannan "yace wai da gaske tafiya kauyen nan zamuyi mtss kai haba gaskiya daddy ya kufsa wallahi mtss to Yanxun ya zanyi bari dai na gani ko an fasa zuwa kauye. Sai ya kwanta bacci ya dauke sa cikin bacci yayi mafarkin wata yarinya Amman be ga fuskar ta ba tazo gurin sa "Tace my husband wallahi nayi missing din ka sosai. Nima haka wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba my wife. Da sauri ta rungume shi ta hada bakin su guri d'aya cikin wani salo ta fara kiss din sa. Shima da sauri ya amshi sakon ta ya fara kissi din ta ya shakar kamshin turaran ta sai ya cire mata riga "yace Wayyo Allah na baby zaki kashe ni da dadin ki fa. Da sauri Saheeb ya farka cike da mamaki ""yace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* ikon Allah to wai wace ce wannan yarinyar ne? Wai meya ke shirin faruwa da ni ne? Ya tambaye kansa Haka ya cigaba da tunani sannan ya bar zan can. Ammi ce ta shigo dakin da sallam. Assalamu Alaikum my baby kazo inason magana da kai. Amin wa Alaikum sallam to my life Ammi. Bayan Ammi tafita sai ya tashi ya fita gurin su koda ya sauko kasa sai ya hango daddy da Ammi Zaune suna jiran sa haka ya karaso gurin ya Zauna yana kallon su. "Yace Ammi gani Allah ya sa lafiya dai. Saheeb inaso na tambaye ka ne?. Ammi tun da kuka ce dole sai naje wannan kauyen nan to shikenan zan biku insha Allah ya dai fada ne kawai Amman maganar bata kai zuciyar sa ba. Kai Amman naji dadin wannan maganar kuwa dama akan ta zamuyi magana tun da kace zaka ji tu shikenan babu damuwa Allah yayi maka albarka. Amin ya Allah Daddy ya gajir tafiya. Alhamdulillah 'dan daddy to insha Allah zuwa gobe zamu Tafi gurin kanwata Allah sarki Ashe zan Kara ganin ta. Hakane daddy ni dai zan fita zanje gurin kamal sai nadawo. Ok adawo lafiya ina gaishe da mutanen gidan. To zasuji insha Allah ya tashi ya fita sai ya shiga cikin mota ya bar gidan. ****************************** Asiya ce tashiga cikin gida ko sallama babu haka ta iske Gaggo da wata tsohowar mata Zaune suna labari Gaggo ta kalle Asiya "Tace Asiya baki ga bakuwa mukayi bane?. Asiya tayi sauri ta dauko idanuwan ta suka hada ido da wannan mata sai taga wani abu cikin idanuwan wannan mata sai ta dauko idon ta da sauri "Tace yo nagan ta ni dai ina kunu na ne? Gashi can daki mana sannan akwai wata leda nan guri ki dauka kinji ko?. Matar "Tace Uhm Asiya yaushe zakije gida na ne?. To ni dai ban san ki ba kin ga ko bazanje gidan ki ba sai ta wuce daki tana mamakin irin wannan mata "Tace too wai ina Gaggo tasa mota ne?. Gaggo ce ta shigo dakin da sallam. Assalamu Alaikum. Amin wa Alaikum sallam. Haba Asiya yaushe zakiyi hankali ne? Nayi bakuwa Amman ko ki gaishe ta bakiyi ba mtsss wallahi kiyi hankali da kanki fa. Yo wai ke Gogga shikenan sai tsaya kina yi mani fada ni fa shiyasa ban son kinayi muna jaye jaye fa. Ba dole nayi maki fada ba eeyyye kin san Allah zan fasa zuwa gidan yaya na mai kudi ko. Wayyo jama, a kuzo kiji wai Gaggo tana shiren yi mani bakin ciki dan kar na ci kaza Wayyo Allah na na shiga ukku na. Cikin tsawa "Tace ke dan Allah gafara can wallahi kir ki kara ba naji muryar ki. Turo baki tayi tana kallon Gaggo "Tace yo ni fa Yanxun ban ce ko mai ba yauwa Gaggo yaushe zamuje can ne?. Sai kinyi rinka yin wanka da wanki tukun na. Aradun Allah ina wanka sannan kuma ai ke kikeyi mani wanki. To shikenan naji dai. Ta tashi zata fita sai Gaggo "Tace ina zaki kuma?. Zamuje gidan kwaliyar mu. Ok babu damuwa Amman kada dade fa?. To da gudu ta fita waje sai ta hadu da wannan mata Zaune ko kallon ta batayi ba haka tafita waje sai ga shatu. Shatu "Tace kwaliya wai Rabi bata zo bane?. Eh aradun Allah idan har bata zo ba to zamuyi tafiyar mu kuwa bata rufe baki sai ga Rabi ta fito cikin gida da gudu tana isowa "Tace kuyi hakuri wallahi Inna tace bazan fita ba ni kuma sai na gudo. Asiya ta tabe baki "Tace yo dama ai innar ki yar bakin ciki ce wai dan karmuje mu ci kaza ko mtsss. Shatu "Tace uhm muje ko?. Haka suka wuce gidan ladidi amarya koda suka isa kofar gidan su ladidi mijin ladidi yana nan Zaune. Asiya "Tace uhm ladidi na ciki ne?. Washe baki yayi "yace ikon Allah *Asiya yar Gaggo* dama Ana ganin ku?. Gashi kuwa ka gani tana cikin gida ko? . Eh tana nan kuwa sai suka wuce cikin gida nan da gudu. Ladidi ce ta fito daga cikin daki sai taga su Asiya sun shigo da gudu itama ta shige dakin da gudu. Asiya ta tsaya tana kallon su sai ta bushe da dariya "Tace aradun Allah tsoro yayi maki yawa fa ladidi. Sai ladidi ta leko tana kallon su Asiya da Shatu da Rabi "Tace shegun gari dama kune kuka bani tsoro wallahi na dauka yan fashe ne. Asiya ta watsa mata harara "Tace su ne munafuka mtss dama zuwa mukayi ki bamu kazar amarcin ki. Hhhh lallai kam wato dama halin ku yana nan to kushiga ciki mana. Da gudu Asiya tashige daki ta dauko ledar nama kaza "Tace ku zauna mana Wayyo Allah na Wayyo dadi kai wannan irin dadi haka kai gaskiya ladidi naji dadin wannan kaza har da kashi take ci. Ladidi kuwa sai dariya take "Tace uhm uhm ni dai babu ruwa na kuwa. Oho dai ni dai sai na ci kaza haka suka zauna suka cinye naman kaza duka bayan sun gama suka cigaba da labari har dare yayi sosai sannan suka wuce gidan su. ***************************** Washe gari Su Ammi da daddy sun gyara sai ga humaeera tazo. Humaeera "Tace daddy Miss you so much. Miss you baby girl Aa Ashe tare kuke da matar kenan. Ammi "Tace Baby jiki kira uncle dinki. Da gudu ta wuce dakin Saheeb lokacin Saheeb ya gama gyarawa yana sanya takalmen sa sai ya ga baby ta shigo dakin da gudu. Aa my baby har kunzo kenan. Baby walida "Tace uhm uncle good morning Grandma tace idan ka gama gyarawa kazo muje. Morning my baby ok muje ko sai ya rika hannun baby walida suka fito daga cikin daki suka sauko kasa yana kallon su daddy da Ammi. Ammi "Tace kai masha Allah muje ko?. Ok babu damuwa haka suka fita waje gurin motoci ya dauke Babbar mota d'aya suka shiga mota suka fita daga cikin gidan. To Allah ya kaiku lafiya. Asiya ce zaune tayi tagume tana kallon Gaggo na aiki sai "Tace uhm Gaggo. Gaggo ta jiyo tana kallon Asiya "Tace naam Asiya lafiya dai ko?. Lafiya Qlau wallahi dama zuwa anjima zamuje gidan kakar su Rabi. To Allah ya kaimu lafiya dai zakuje gidan kakar su?. Kai Gaggo wallahi kin cika tambaya da yawa sosai fa. Da gudu Asiya ta fita daga cikin gidan. Bayan awah biyar sai ga wata shegeyar mota ta tsaya kofar gidan su Asiya. Mutane sai kallon ta suke Saheeb haushi duk ya kama shi daddy Yana kallon sa "yace lafiya dai ko?. Saheeb yayi murmushi "yace babu komai fa. Ok to ku fito muje cikin gida. Yanxun daddy fisabillahI a wannan gidan nan zamu shiga?. Eh mana ko bazakaje ba ne?. Uhm daddy zan shiga cikin gidan nan. Humaeera da baby walida da daddy da Ammi suka fito suka shiga cikin gida Amman Saheeb yana cikin mota yana kallon su da mamaki sai yada fa kansa "yace Wayyo Allah na na shiga ukku na gaskiya daddy ku takura mani fa. Haka ya fito daga cikin mota yana kallon gidan sai ya shiga cikin gidan da sallam. Assalamu Alaikum. Gaggo "Tace amin wa Alaikum sallam Aa kai wana ke ganin haka kamar balarabe?. Shine Gaggo wai ina kanwata Asiya ne cewar Humaeera. Uhm Asiya ta fita gurin yawon ta bata rufe baki sai ga Asiya ta shigo cikin gida da gudu tana isowa "Tace washii Allah na Gaggo wai da gaske Babana yazo bata kula da su daddy ba. Daddy "yace wai 'yata ce nake gani haka. Da sauri ta jiyo tana kallon su daddy "Tace la Ashe da gaske ne. Ammi "Tace 'yata zonan gurin. Asiya tana hada ido da Saheeb ya watsa mata harara ita ta rama "Tace kan uban can kai mai kyauwo menaye maka kake harara ta ne?. Cikin bakin ciki da takaice ya tashi tsaye "yace Ke ina wasa da ke ne?. Yo ina ruwa na da kai ne da har zanyi wasa da kai ne?. *Dan Allah masoyya na kuyi mani afuwa*🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 2️⃣1️⃣&3️⃣0️⃣ *________________*📚 Ammi "Tace amin ya Allah. Daddy "yace Amman sai kin kira humaeera kin fada mata ko?. Eh wallahi har na manta kuwa ka tuna mani sannan ta dauki wayar ta kira humaeera ta fada ma. Saheeb ne Zaune yana tunani sannan "yace wai da gaske tafiya kauyen nan zamuyi mtss kai haba gaskiya daddy ya kufsa wallahi mtss to Yanxun ya zanyi bari dai na gani ko an fasa zuwa kauye. Sai ya kwanta bacci ya dauke sa cikin bacci yayi mafarkin wata yarinya Amman be ga fuskar ta ba tazo gurin sa "Tace my husband wallahi nayi missing din ka sosai. Nima haka wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba my wife. Da sauri ta rungume shi ta hada bakin su guri d'aya cikin wani salo ta fara kiss din sa. Shima da sauri ya amshi sakon ta ya fara kissi din ta ya shakar kamshin turaran ta sai ya cire mata riga "yace Wayyo Allah na baby zaki kashe ni da dadin ki fa. Da sauri Saheeb ya farka cike da mamaki ""yace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* ikon Allah to wai wace ce wannan yarinyar ne? Wai meya ke shirin faruwa da ni ne? Ya tambaye kansa Haka ya cigaba da tunani sannan ya bar zan can. Ammi ce ta shigo dakin da sallam. Assalamu Alaikum my baby kazo inason magana da kai. Amin wa Alaikum sallam to my life Ammi. Bayan Ammi tafita sai ya tashi ya fita gurin su koda ya sauko kasa sai ya hango daddy da Ammi Zaune suna jiran sa haka ya karaso gurin ya Zauna yana kallon su. "Yace Ammi gani Allah ya sa lafiya dai. Saheeb inaso na tambaye ka ne?. Ammi tun da kuka ce dole sai naje wannan kauyen nan to shikenan zan biku insha Allah ya dai fada ne kawai Amman maganar bata kai zuciyar sa ba. Kai Amman naji dadin wannan maganar kuwa dama akan ta zamuyi magana tun da kace zaka ji tu shikenan babu damuwa Allah yayi maka albarka. Amin ya Allah Daddy ya gajir tafiya. Alhamdulillah 'dan daddy to insha Allah zuwa gobe zamu Tafi gurin kanwata Allah sarki Ashe zan Kara ganin ta. Hakane daddy ni dai zan fita zanje gurin kamal sai nadawo. Ok adawo lafiya ina gaishe da mutanen gidan. To zasuji insha Allah ya tashi ya fita sai ya shiga cikin mota ya bar gidan. ****************************** Asiya ce tashiga cikin gida ko sallama babu haka ta iske Gaggo da wata tsohowar mata Zaune suna labari Gaggo ta kalle Asiya "Tace Asiya baki ga bakuwa mukayi bane?. Asiya tayi sauri ta dauko idanuwan ta suka hada ido da wannan mata sai taga wani abu cikin idanuwan wannan mata sai ta dauko idon ta da sauri "Tace yo nagan ta ni dai ina kunu na ne? Gashi can daki mana sannan akwai wata leda nan guri ki dauka kinji ko?. Matar "Tace Uhm Asiya yaushe zakije gida na ne?. To ni dai ban san ki ba kin ga ko bazanje gidan ki ba sai ta wuce daki tana mamakin irin wannan mata "Tace too wai ina Gaggo tasa mota ne?. Gaggo ce ta shigo dakin da sallam. Assalamu Alaikum. Amin wa Alaikum sallam. Haba Asiya yaushe zakiyi hankali ne? Nayi bakuwa Amman ko ki gaishe ta bakiyi ba mtsss wallahi kiyi hankali da kanki fa. Yo wai ke Gogga shikenan sai tsaya kina yi mani fada ni fa shiyasa ban son kinayi muna jaye jaye fa. Ba dole nayi maki fada ba eeyyye kin san Allah zan fasa zuwa gidan yaya na mai kudi ko. Wayyo jama, a kuzo kiji wai Gaggo tana shiren yi mani bakin ciki dan kar na ci kaza Wayyo Allah na na shiga ukku na. Cikin tsawa "Tace ke dan Allah gafara can wallahi kir ki kara ba naji muryar ki. Turo baki tayi tana kallon Gaggo "Tace yo ni fa Yanxun ban ce ko mai ba yauwa Gaggo yaushe zamuje can ne?. Sai kinyi rinka yin wanka da wanki tukun na. Aradun Allah ina wanka sannan kuma ai ke kikeyi mani wanki. To shikenan naji dai. Ta tashi zata fita sai Gaggo "Tace ina zaki kuma?. Zamuje gidan kwaliyar mu. Ok babu damuwa Amman kada dade fa?. To da gudu ta fita waje sai ta hadu da wannan mata Zaune ko kallon ta batayi ba haka tafita waje sai ga shatu. Shatu "Tace kwaliya wai Rabi bata zo bane?. Eh aradun Allah idan har bata zo ba to zamuyi tafiyar mu kuwa bata rufe baki sai ga Rabi ta fito cikin gida da gudu tana isowa "Tace kuyi hakuri wallahi Inna tace bazan fita ba ni kuma sai na gudo. Asiya ta tabe baki "Tace yo dama ai innar ki yar bakin ciki ce wai dan karmuje mu ci kaza ko mtsss. Shatu "Tace uhm muje ko?. Haka suka wuce gidan ladidi amarya koda suka isa kofar gidan su ladidi mijin ladidi yana nan Zaune. Asiya "Tace uhm ladidi na ciki ne?. Washe baki yayi "yace ikon Allah *Asiya yar Gaggo* dama Ana ganin ku?. Gashi kuwa ka gani tana cikin gida ko? . Eh tana nan kuwa sai suka wuce cikin gida nan da gudu. Ladidi ce ta fito daga cikin daki sai taga su Asiya sun shigo da gudu itama ta shige dakin da gudu. Asiya ta tsaya tana kallon su sai ta bushe da dariya "Tace aradun Allah tsoro yayi maki yawa fa ladidi. Sai ladidi ta leko tana kallon su Asiya da Shatu da Rabi "Tace shegun gari dama kune kuka bani tsoro wallahi na dauka yan fashe ne. Asiya ta watsa mata harara "Tace su ne munafuka mtss dama zuwa mukayi ki bamu kazar amarcin ki. Hhhh lallai kam wato dama halin ku yana nan to kushiga ciki mana. Da gudu Asiya tashige daki ta dauko ledar nama kaza "Tace ku zauna mana Wayyo Allah na Wayyo dadi kai wannan irin dadi haka kai gaskiya ladidi naji dadin wannan kaza har da kashi take ci. Ladidi kuwa sai dariya take "Tace uhm uhm ni dai babu ruwa na kuwa. Oho dai ni dai sai na ci kaza haka suka zauna suka cinye naman kaza duka bayan sun gama suka cigaba da labari har dare yayi sosai sannan suka wuce gidan su. ***************************** Washe gari Su Ammi da daddy sun gyara sai ga humaeera tazo. Humaeera "Tace daddy Miss you so much. Miss you baby girl Aa Ashe tare kuke da matar kenan. Ammi "Tace Baby jiki kira uncle dinki. Da gudu ta wuce dakin Saheeb lokacin Saheeb ya gama gyarawa yana sanya takalmen sa sai ya ga baby ta shigo dakin da gudu. Aa my baby har kunzo kenan. Baby walida "Tace uhm uncle good morning Grandma tace idan ka gama gyarawa kazo muje. Morning my baby ok muje ko sai ya rika hannun baby walida suka fito daga cikin daki suka sauko kasa yana kallon su daddy da Ammi. Ammi "Tace kai masha Allah muje ko?. Ok babu damuwa haka suka fita waje gurin motoci ya dauke Babbar mota d'aya suka shiga mota suka fita daga cikin gidan. To Allah ya kaiku lafiya. Asiya ce zaune tayi tagume tana kallon Gaggo na aiki sai "Tace uhm Gaggo. Gaggo ta jiyo tana kallon Asiya "Tace naam Asiya lafiya dai ko?. Lafiya Qlau wallahi dama zuwa anjima zamuje gidan kakar su Rabi. To Allah ya kaimu lafiya dai zakuje gidan kakar su?. Kai Gaggo wallahi kin cika tambaya da yawa sosai fa. Da gudu Asiya ta fita daga cikin gidan. Bayan awah biyar sai ga wata shegeyar mota ta tsaya kofar gidan su Asiya. Mutane sai kallon ta suke Saheeb haushi duk ya kama shi daddy Yana kallon sa "yace lafiya dai ko?. Saheeb yayi murmushi "yace babu komai fa. Ok to ku fito muje cikin gida. Yanxun daddy fisabillahI a wannan gidan nan zamu shiga?. Eh mana ko bazakaje ba ne?. Uhm daddy zan shiga cikin gidan nan. Humaeera da baby walida da daddy da Ammi suka fito suka shiga cikin gida Amman Saheeb yana cikin mota yana kallon su da mamaki sai yada fa kansa "yace Wayyo Allah na na shiga ukku na gaskiya daddy ku takura mani fa. Haka ya fito daga cikin mota yana kallon gidan sai ya shiga cikin gidan da sallam. Assalamu Alaikum. Gaggo "Tace amin wa Alaikum sallam Aa kai wana ke ganin haka kamar balarabe?. Shine Gaggo wai ina kanwata Asiya ne cewar Humaeera. Uhm Asiya ta fita gurin yawon ta bata rufe baki sai ga Asiya ta shigo cikin gida da gudu tana isowa "Tace washii Allah na Gaggo wai da gaske Babana yazo bata kula da su daddy ba. Daddy "yace wai 'yata ce nake gani haka. Da sauri ta jiyo tana kallon su daddy "Tace la Ashe da gaske ne. Ammi "Tace 'yata zonan gurin. Asiya tana hada ido da Saheeb ya watsa mata harara ita ta rama "Tace kan uban can kai mai kyauwo menaye maka kake harara ta ne?. Cikin bakin ciki da takaice ya tashi tsaye "yace Ke ina wasa da ke ne?. Yo ina ruwa na da kai ne da har zanyi wasa da kai ne?. *Dan Allah masoyya na kuyi mani afuwa*🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 3️⃣1️⃣&4️⃣0️⃣ *________________*📚 Yo ina ruwa na da kai ne da har zanyi wasa da kai ne?. Ke ni kikeyiwa rashin kunya ko?. Eh nayi rashin kunyar tana Murguda masa baki. Cikin bakin ciki da takaice ya cika shi "yace wai ma yaushe rabun ki da wanka ne?. Su daddy da Ammi da humaeera sai kallon ikon Allah kawai suka. Humaeera kuwa sai dariya take cikin ran ta "Tace kai gaskiya daddy ya hada Auren su yaya Saheeb da Asiya kai Amman wallahi da naji dadin wannan hadin. Asiya "Tace too Meye ruwan ka da ni ne tana murguda masa baki. Saheeb "yace haba dai shiyasa nake jin warin dauda kenan. Ammi ce da ke Zaune "Tace uhm Saheeb Asiya kuyi hakuri mana. Humaeera "Tace Asiya na baki Auren yaya Saheeb ta kalle Saheeb ta kalle Asiya. Asiya ta zaro ido "Tace jar uba wallahi sai dai na mutu banyi Aure ba tana harara sa. Cikin tsawa "yace ke ina wasa da ke ne? da har zaki hada ni da wannan kucakar yarinyar. Kan uban can ni ce kucaka? Yasin sai dai kai ne kucaki ta Murguda masa baki. Gaggo "Tace Asiya wai baki jin magana ko? Wai ba yayan ki bane ba?. Tabb wallahi Allah ya sauwake ni da ya zama yaya na tana hararar sa. Nima Allah ya tsare ni da ki zama kanwata yana hararar ta. Gaggo "Tace to shikenan ba zakije gidan kawun ki ba kenan. Kai Gaggo ina zuwa fa gurin Ammi taje "Tace uhm uhm uhm kuna zuwa da ni ko na ci kaza ko tana kallon su. Daddy "yace sosai ma. Yeeee yeeee zamuje buni naci naman kaza Wayyo dadi zata fita sai taji muryar Gaggo "Tace ina zakije ne?. Yo gidan su Shatu zanje da gudu tafi sai gurin gida su Shatu . Girgiza kai Gaggo tayi "Tace Allah ya shirya muna ke Asiya. Amin ya Allah cewar Ammi da humaeera da daddy. Asiya tana shiga kwana da gudu kenan sai tayi karo da wata tsohowar mata "Tace Haba haba tsohowa dan Allah da Yanxun na buge ki fa. Tsohowar mata "Tace 'yata dan Allah ina ne hanyar zuwa bakin titi?. Asiya tayi tsaye tana kallon mata "Tace muje na rakaki ko?. Matar "Tace to yar albarka ta rike hannun Asiya kenan suka bace bata. Gaggo ce "Tace uhm Saheebu ya kuke. Haba dan Allah Gaggo wane irin Saheebu? kuma ni fa sunana Saheeb yake ba Saheebu ba. Yo ina ba Saheebu kake ba to menene ? ai duka sunan d'aya ne. Daddy "Yace maryam Ashe zan kara ganin ki sai hawaye. Da sauri ta kara so gurin sa ta rungume shi itama kuka take "Tace yaya Muhammad Abbas Ashe zan Kara ganin ka dakai da iyalinka?. Ammi ""Tace haba maryam dan Allah kuyi hakuri mana ba gashi munzo ba. Dagowa tayi tana kallon Ammi "Tace ai dole nayi kuka Halima saboda rabu na da ganin ku tun sanda Asiya tana jaririya. Hakane gaskiya Amman Yanxun kiyi hakuri insha Allah tare zamuje can garin daga nan sai akai Asiya makarantar boko. Kai gaskiya naji dadin wannan maganar taku to yaushe zamuje?. To anan dai zamu kwana zuwa gobe insha Allah zamu Tafi. To Allah ya kaimu lafiya dai. Amin ya Allah suka cigaba da labari Saheeb "yace to ni dai sai zuwa gobe zan dawo. Ina zakaje ne?. Zan shiga cikin gari gurin abokina ne. To shikenan babu damuwa Allah ya tsare hanya cewar Ammi. Ya tashi ya fita sai ya shiga mota ya wuce cikin gari. har marece yayi sosai sai Gaggo taji Gaban ta na faduwa dummm dummm dummm "Tace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* waye meya ke faduwa ne?. Da sauri suka ce lafiya maryam?. Uhm wallahi Gabana yake ta faduwa tun dazu ko lafiya dai. To Allah ya sa lafiya cewar su daddy. Da gudu shatu da Rabi suka shigo cikin gidan babu sallama bale gaisuwa. Kwaliya ina kika shiga ne? Gaggo "Tace wai ku yaushe zakuyi hankali ne? Hajiya Gaggo yo mu dama ai muna da hankali kuwa. Su Ammi da humaeera da daddy sai kallon ikon Allah kawai suka. To Allah ya shirye ku Amman wallahi kuyi hankali da ni kuwa. To shikenan dai Gaggo Yanxun dai ina *Asiya yar Gaggo*?. Tun dazu ta fita "Tace gidan ku zataje. Rabi "Tace too ni dai ban ganta ba sai dai ko shatu. Aa nima dai ban ganta ba da zan ce koke kika hanata zuwa. To ina ta shiga ne?. Bari muje mu dubo ta ko Gaggo. To shikenan. Da gudu suka fita sai gurin bidar Asiya Amman duk inda za, a ganta basu ganta ba har dare yayi haka suka dawo gida gurin Gaggo. Duka hankalin su ya tashi sosai Gaggo "Tace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* Allah kana ganin halin da muka shiga Allah ka kawo muna ita cikin aminci sai ta fashe da kuka. Daddy "yace insha Allah ba guri mai nisa sosai ta tafi ba ki kwantar da hankalin ki kinji?. To Yaya ko zamuje gurin mai gari mujiya. Aa ki bari sai zuwa anjima ko. To shikenan yaya. Kowa yayi Zaune yayi shiru sai tunani suka gashi har tara na dare yayi to ina Asiya ta shiga ne?. Gaggo ta ga har Yanxun shiru babu labarin Asiya "Tace yau na shiga ukku na yaya ka ganin har Yanxun Asiya shiru ko sai ta kara fashewa da kuka. Bari na kira Saheeb na fada masa. To Humaeera ta amsa wayar ta ga baby walida sai ta kira Saheeb lokacin Saheeb yana Zaune yana kallon TV sai yaga kiran humaeera cikin ran sa "yace ko lafiya wannan yarinyar tana kira na? Sai ya dauka "yace ya akayi ne kuma?. Dama daddy ne "yace afada maka har Yanxun ba, aga Asiya ba. Wace ce Asiya kuma? dan shi har ga Allah ya manta da wata Asiya. Kamar ya Yaya Saheeb?. Nace maki wace ce Asiya ne?. Yar Gaggo mana. Oho dama wannan marar kunyar yarinya ce kike tambaya ta ko?. Uhm eh Yaya Saheeb wallahi muna cikin tashin hankali. To ni ruwa na da ita ne kuka sani ko tana guri shegen yawon ta na tsiya mtss wallahi kada ki yin mun maganar ta kinji na fada maki ko?. Sai ta bi wayar ta da kallo tana mamakin halin Saheeb tabe baki tayi "Tace haba Yaya Saheeb dan Allah dai kayi kokarin duba muna ita. To naji dai zan duba aganin shikenan ko?. Eh wallahi Ina godiya sosai my babyn Ammi. Uhm to good bless you bye bye. Amm daddy na fada masa "yace zai sa ayi cigeyarta. Too shikenan babu damuwa Allah yasa aganinta. Amin ya Allah ina godiya sosai Yaya Muhammad Abbas. Babu komai kanwata maryam yar gata Abba da umma. Karfe 12:00pm Dare Gaggo ce zaune sai tunani Asiya take "Tace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* Allah ka tsare mani Asiya duk inda tashiga. Amin ya Allah Cewar Ammi da humaeera da daddy sai "yace to wai dama tana zuwa yawo haka?. Aa iya karta zuwa gidan su kawayen ta Shatu da Rabi . Yau kwan biyar kenan da batan Asiya Amman har Yanxun Babu labarin ta Gaggo duk ta rame tayi zuro zuro. Asiya ce kwan ce saman makekin gado irin sarauta tana bacci sai ga wata yar budurwa ce ta shiga cikin dakin tana kallon Asiya tana murmushi. Yar budurwar "Tace Uhm kawata ki tashi haka nan mana. Zabura tayi tana kallon dakin sakin baki tayi tana kallon ikon Allah "Tace jar uban to waye ya kawo ni nan guri ko dai mafarki nakeyi ne?. Aa ba mafarki kikeyi ba kawata cewar yar budurwar. Cikin tashin hankali Asiya "Tace shikenan mutu nayi Wayyo Allah na Wayyo Gaggo ta. Asiya ki kwantar da hankalin mu ba mutane bane kuma ba zamu cutar da ke ba cewar wata mata. Asiya "Tace too dama ke ba mutum bace dama akwai aljannu tana kallon su. Sosai ma Yanxun dai ki tashi kiyi wanka sai ki ci abinci kinji ko sannan kuje gurin gaishe da sarkin aljannu. Wanka kuma?. Eh kuma ki wanke bakin ki da makilin. Too menene malukin kuma?. Abun wanke baki mana tashi ki gyara 'yata. Ta tashi tsaye kenan sai ga wata yarinya ta shigo dakin dauke da abinci kala kala har kala goma da sallama Ta shigo . Assalamu Alaikum kawar gimbiya sannun ki da zuwa duniyar aljannu. Amin wa Alaikum sallam gimbiya Jiddah ta daga kanta. Dama nan duniyar aljannu nake shikenan na rasa Gaggo..... *MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 4️⃣1️⃣&5️⃣0️⃣ *________________*📚 Dama anan duniyar aljannu nake shikenan na rasa Gaggo ta fadi kasa some. Cikin tashin hankali gimbiya jiddah tazo gurin ta "Tace haba dai kawata ki dana tsoratar mu fa mu bazamu cutar da ke ba inason ki Asiya sai ta shafa fuskar ta zubur tayi "Tace Wayyo na shiga ukku na Wayyo Gaggo kizo ki taimake ni. Sarauniya "Tace 'yata bakiyi wankan bane?. Gimbiya "Tace wallahi kuwa har Yanxun tana cikin tsoro fa. Sai ta kalle Asiya "Tace 'yata kiyi hakuri zamu ma yarda ki gida Amman sai mun gama abun da mukeyi sannan dan haka ki saki jikin ki Yanxun ki tashi kiyi wanka ki ci abinci kai har da kaza. Da sauri Asiya "Tace gaske kike?. Eh 'yata sai tashi sama ta wuce. Gimbiya jiddah taja hannun Asiya suka shiga ban daki bayan sun shiga Asiya tayi tsaye tana kallon ban daki "Tace kai jama,a wai Yanxun wannan gurin wanka ne?. Eh kiyi wanka sosai fa. To naji dai ni fa wallahi bana son wankan nan fa mtss. Haka Asiya ta watsa ruwan ta fito ko da ta fito sai taga wasu kayan India masu kyau sosai akwai ta dauka ta sanya. kai masha Allah gaskiya kawata kiyi kyau sosai fa Dan Allah fa. Sosai ma. Ina ma ace Gaggo zata gani haka. Zata ganiki Amman ba Yanxun ba. Gaggo duk ta rame ko abinci ba ta ce kowa ya shiga damuwa Amman ban da Saheeb dan shi har ya manta da ita. Ammi "Tace maryam koda zamu koma abuja ne tare da ke?. Muryar Gaggo bata fita sosai "Tace to idan muka fita Asiya tadawo fa. Daddy "Yace dole tare zamu je saboda da haka kiyi hakuri insha Allah za, a ganinta cikin koshi lafiya. Saheeb "yace wai har Yanxun bata dawo yawon ba yana kallon Gaggo.. Gaggo "Tace wallahi ni dai ina tunanin ko wani matsafi ne ya dauke ta gashi har an kusa wata d'aya. Humaeera ta kalle Gaggo "Tace wai ko guri malam me zamuje ne?. Gaggo "Tace kai ku tsaya ko da jiddah ce tazo ta dauke ta ne?. Suka hada baki suka ce wace ce jiddah kuma?. Kawarta ce sosai. Kawarta kuma wace irin kawarta? ce wannan cewar Ammi tana kallon Gaggo. Insha Allah ita tazo kuwa to shikenan Yaya zamuyi tafiya Yanxun dan hankali na ya kwanta. Daddy "yace maryam wai ko akwai matsala ne?. Aa kubari zan baku labari Amman ba Yanxun ba. Saheeb ya tashi tsaye "yace to ni dai ina jiran ku sai kun fito ya fita waje gurin mota. Haka suka fito suka shiga mota suka wuce gidan su Saheeb. Gimbiya jiddah ce rike take da hannun Asiya "Tace kawata kin san ina zamuje ne Yanxun?. Aa ina zamuje ne?. gurin maimartaba zamuje ki gaishe shi daga nan sai muje gurin bayi na ki ganin su sai murmushi take. Ikon Allah har da wasu bayi gare ku to menene bayi kuma?. Zaki sanin su Yanxun kuwa haka suka wuce ko ina suka wuce sai an gaishe su har suka kawo fadar sarkin aljannu. Suna shiga cikin fadar sarki jikin Asiya ya fara rawa saboda tashin hankali da sauri ta kalle gimbiya jiddah "Tace Wayyo Allah na Wayyo Gaggo kizo ki taimake ni sai ta fadi kasa some. Cikin tashin hankali fadar sarki sai surutu ake Ashe sarki yana kallon ta. "Yace kada ki tabata ki barta kawai. Tasowa yayi yazo gurin Asiya sai ya shafe fuskar ta zubur tayi tana kallon su gimbiya jiddah tazo gurin ta "Tace sannu kawata dan Allah ki rage tunanin nan babu abun da zamuyi maki....... *NA RAGE MAKU YAWAN TYPING SABODA RASHIN COMMENT*😞😞😞😞😞😞😞😞😞 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 5️⃣1️⃣&6️⃣0️⃣ *________________*📚 Tasowa yayi yazo gurin Asiya sai ya shafe fuskar ta zubur tayi tana kallon su gimbiya jiddah tazo gurin ta "Tace sannu kawata dan Allah ki rage tunanin nan babu abun da zamuyi maki. Asiya sai kallon su take "Tace ni kam Asiya na shiga ukku na Wayyo Allah nayi gamo. Sarkin aljannu "yace jiddah ya ankayi haka kin san tana tsoron mu meyasa kika zo da ita ne?. Abba kayi hakuri wallahi inason tane sosai shiyasa kuma Yanxun dama gurin ka mukazo mu gaishe ka to sai ta tsoro da girman ka. To shikenan Amman kada ki kara zuwa da ita sai tayi hankali kuma ki ma yarda da ita gida saboda hankalin su ya kwanta. Insha Allah. 'yata tashi Zaune kinji ko?. Tashi Zaune tayi "Tace wai da gaske duniyar aljannu nake?. Eh mana Amman Yanxun zan ma yarda da ke gida. Gimbiya jiddah ce ta sunkuyar da kanta kasa "Tace Abba inason ta sosai kuma inason kabani izin mu tafi tare dan Allah. To shikenan zaku iya tafiya Amman ki dawo gida. Ina godiya sosai Abba na sai ta kalle Asiya "Tace tashi muje kawata. Da sauri Asiya ta kalle gimbiya jiddah "Tace too wai da gaske kike ko?. Eh Yau gurin Gaggo zamuje. Da sauri ta tashi tsaye tana jiran gimbiya jiddah. Gimbiya jiddah ce ta rike hannun Asiya suka fita daga cikin fadar sarkin aljannu. Gurin madubi suka tsaya gimbiya jiddah "Tace ya kai wannan madubi muna son fita daga cikin nan guri zamuje duniyar Dan Adam. Da sauri madubi ya bude kofar fita daga cikin gurin sama suka tashi suka wuce sai gidan su Saheeb. A garin abuje kuwa. Su Gaggo ne suka shigo cikin falo kowa sai ya Zauna Saheeb ne ya wuce dakin sa Daddy da Ammi da humaeera sai kallon Gaggo suke sai Gaggo ta dago idanuwan ta tana kallon su zata bude baki kenan. Sai suka ga Asiya ta shigo da gudu ko sallama babu tayo gurin Gaggo. Gaggo nayi kewarki sosai wallahi. Da sauri Gaggo "Tace Asiya ki ce ko mafarki nake?. Haba dai Gaggo wane irin mafarki kuma to ni ce dai *Asiya yar Gaggo*. Daddy "yace 'yata da ke da waye kuma ina kika shiga ne?. Zatayi magana kenan sai gimbiya jiddah ta shigo da sallam. Assalamu Alaikum. Amin wa Alaikum sallam. Amman dan Allah kuyi hakuri wallahi muna tare da ita ne lokacin da ni da ta fito daga cikin gida sai na tambaye ta wani guri sai ta nuna man shine naje tare . Gaggo "Tace haba dai jiddah ko babu komai kina fada kin tafi da ita. Gimbiya jiddah "Tace la Ashe Gaggo kin gane ne ni. Daddy Ammi ku kwantar da hankalin ku nice na dauki Asiya ni dai ba mutum bace. Daga daddy har Ammi da humaeera sai da suka razana saboda tace ita ba mutum bace. Daddy "yace kamar ya kuna nufin ita aljana ce?. Eh Yaya Muhammad Abbas ita aljana ce sunanta gimbiya jiddah yar sarkin aljannu ce cewar Gaggo. Ikon Allah dama akwai aljannu masu zuwa duniyar mutane?. Sosai ma gashi ko nazo. Abba na yace zan dinga zuwa ina duba ta sosai. Saheeb ne kwan ce saman gado yayi d'aya d'aya yana tunani mafarkin sa da wannan yarinyar Amman har Yanxun bega fuskar ta ba "yace wai ko nayi gamo ne?....... *Masoyya na dan Allah kuyi mani afuwa wallahi mahaifiya ta ce bata da lfy sunyi asibity*🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 *MASOYYA NA INA GODIYA SOSAI DA ADDU, OIN KU ALLAH YA SAKA MU DA ALKHAIRI* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE... 7️⃣0️⃣&7️⃣1️⃣ *________________*📚 Wai kai ina ruwan ka ne? Mtss ni wallahi ban son shi shigi fa mutum sai shegen girman kan tsiya mtss tana hararar sa. Asiya wai baki jin magana ko? Wai ma ba Yayan ki bane eeyyye Allah zan bata maki rai fa to?. Turo baki tayi tana kallon Gaggo "Tace yo baki ga abun da yake mun ba ne?. To kiyi hakuri mana *Asiya yar Gaggo* kin ga kuma kawun ki nan yana kallon ki ko baki son nama kaza ne?. Wallahi ina ci kuma da mukaje can ko Gaggo naman kaza har tashi sama yakeyi. Jar uba wallahi wannan yarinya ta cika shegen surutun tsiya ga karyar tsiya mtss wallahi har zuciyata ta fara tashi saboda bakin bakin ta. Kawu na wallahi kayi wa wannan yaron magana dan wallahi Allah be san wace ce *Asiya sarkin tsiwa yar Gaggo* ba kuma ni ko himm!. Saheeb kayi shiru fa ban son jin wata magana anan gurin kaji ko? Kuma ka shirya zuwa sati mai zuwa za,ayi bikin ka da Asiya da na company insha Allah. Zaro ido Asiya "Tace wai ni ko wata Asiya ce?. Ke dai kuwa insha Allah zuwa ranar Jumma, at kuwa. Cikin tashin hankali Saheeb ya kalle daddy da Ammi da Gaggo yaga fuskar su babu alamar damuwa "yace wai da gaske daddy Aure zaka hada mu da wannan kucakar yarinyar?. Insha Allah kuwa babu maganar wasa anan guri. Jiri ya fara gani idanuwan sa kuka kake sukayi jaur ko gani bayayi haka ya tashi ya wuce dakin sa yana maimaita maganar. Ammi ta kalle Asiya "Tace 'yata zo muje daki muyi siri ko?. Gaggo taji tausayen sa sosai "Tace wai Yaya Muhammad Abbas ba za,a dai na wannan maganar ba?. Aa maryam na riga na yanke hukunci babu maganar wasa. Asiya ta zo gurin Ammi "Tace mama wai ina zamuje ne? . Da humaeera da Ammi da Asiya suka wuce dakin Ammi. Bayan Ammi ta Zauna sai ta kalle Asiya "Tace 'yata zo ki zauna kusa gare ni. Asiya ta Zauna tana kallon dakin "Tace Tabb wallahi wan can duniyar ta fi wannan kyau sosai. Humaeera sai ta bushe da dariya "Tace aradun Allah kin bani dariya sosai fa. Aradun Allah da gaske nake kuma ni fa Antyn ki ce ta Murguda mata baki. Naji dai ai dama ke Anty na ce Amman agurin Yaya Saheeb ba. Tabb Allah ya sauwake ni dan Allah ki daina mani maganar wan can kucakin to. Yi hakuri anty Asiya to tana kallon ta. Yauwa 'yata kana ji ko zamuje gurin gyaran jiki da salon kinji ko?. Menene salun kuma?. Hhhh salon aka ce fa. Yo ina ruwa na da wata salu. Kina cin naman kaza ko?. Eh wallahi akwai dadi sosai kuwa. Yauwa to kin ga da ankai ki gidan ki sai ki taci har sai kin koshi sosai. Da gaske kike. Eh mana kuma kina son makarantar boko ko?. Menene bokoko?. Saheeb ne Zaune yayi tagume sai tunani mafi ta yake Amman har Yanxun babu wata mafita. Kai dole nayi hakuri da wannan kadarar tashi yayi ya fita daga cikin dakin. *Bayan kwan ukku* Asiya Zaune tana kallon TV sai Saheeb ya sauko daga saman bene can ya hango asiya Zaune tana kallon murmushin mugunta yayi "yace eyye lallai ne yarinyar nan da sauri ya zo gurin TV ya kashe kayan kallon. Cikin masifa "Tace kan uban can to wallahi baka isa ba ina Zaune ina kallo na sai kazo ka kashe mun kaya. Saheeb tsaye yayi yana mata kallon wulakanci "yace ke ina wasa da ke ne? Wallahi zanyi ? da ke Allah kuwa yarinya sai rashin kunya eeye. Murguda baki tayi sannan "Tace wai kai ina ruwan ka da ni ne to nayi rashin kunyar tana Murguda masa baki. Hhhhh gaskiya inason irin wannan soyayyar na fa shiyasa nake son ayi wannan Auren. Wata uwar harara ta watsa mata "Tace kanwata Allah zamuyi fada dake fa ni wallahi ban son shi shigi fa mtsss ta wuce dakin Gaggo tana ta famar masifa. Ashe su Ammi da daddy suna kallon su sai dariya suke sosai daddy ya kalle Ammi "yace wallahi shiyasa nake son suyi Aure dan nasan dole wata rana sai sun shirya sosai. Wallahi kuwa gashi ma har lokacin yazo sauran kwan biyu fa. Hakane Allah ya nuna mu lafiya. Amin ya Allah. *Washe gari* Gaggo ce zaune tana kallon Asiya da takeyi mata surutu. Asiya Yau su Shatu da Rabi zasu zo fa. Da sauri ta kalle "Tace da gaske kike Gaggo? . Eh mana insha Allah natura Kamal abokin Saheeb. Tabe baki tayi "Tace uhm to shikenan ni wallahi ban son shi mutum sai shegen girman kan tsiya mtss kai haba gaskiya naji dadin wannan maganar ki Gaggo Allah sarki Shatu da Rabi. Allah ya shirya ki Asiya wallahi ki gyara halayinki mtss baki da aiki sai fada dama ai halin ku guda. Yo ni fa ina da hankali na to dan haka sai kidai na fadar wannan maganar too. Ai shiyasa nake son nayi maki Aure na huta da masifar ki ta tsiya wallahi. Yo ni fa bani da masifa Gaggo Amman akwai masifafe mai girman kan tsiya mtss. Ke wallahi tashi ki fita na gaji da bakin surutun ki na tsiya. Da gudu Asiya ta fito daga cikin daki tana dariyar Gaggo Saheeb ne ta hango Zaune yana char da abokanan sa. Da gudu tazo ta buge wayar hannu sa sai ta fadi kasa cikin fushi sosai "yace ke baki da hankali ne?. Eh ai rashin hankalin kenan Murguda masa baki take. Ya daga hannun sa zai mari ta sai yaji muryar shatu na cewar Rabi kina ganin abun da nake gani kuwa. kai kai kai wallahi kuwa *Asiya ce yar Gaggo* kuwa. Da gudu Asiya tazo guri su Shatu rungume juna sai ihu suke Wayyo Allah mu Wayyo dadi Wayyo kwaliyar mu. Saheeb tsaye yake yana kallon ikon Allah cikin ran sa "yace ikon Allah su kuma wannan fa. Shatu "Tace kwaliya naga kinyi kyau sosai. Eh wallahi nima dai abun da nake kallon. Wallahi Aure za, ayi mani wai. Suka hada baki suka ce Aure kuma? Ikon Allah aradun Allah bamu sani ba. Shatu ta dago idanuwan ta tana kallon sa "Tace la Rabi dube balarabe tsaye yana kallon mu. Da sauri Rabi ta kalle sa "Tace ikon Allah dama larabawa na zuwa nan?. Kai waye balarabe din?. Gashi nan a tsaya. To babu wani balarabe sai dai mai girman kan tsiya mtss dan Allah ku wuce muje cikin daki. Haka suka wuce suna kallon sa har suka shiga dakin Gaggo. Saheeb ya Zauna yana kallon sama "yace kai gaskiya dole na kama girma na idan kuma ba haka ba zata raina ni sosai. Zaune suka dakin Gaggo suna hutawa sai Shatu "Tace uhm uhm wai Gaggo wani balarabe ne muka gani cikin gidan nan. Oho Saheebu ko ai shine Yayan ta kuma shine angon ta. Kai kwaliyar mu dama shine zaki Aure baki fada muna ba suna kallon ta. Wata uwar harara ta watsa mata "Tace baza,a fada munafuka mtss ni fa wallahi kun san halin na to. Kai kuyi mani shiru ku shirya zuwa anjima zakuje gyaran jiki. To Allah ya kai mu lafiya A falo suka Zauna sai dariya hhhh suke gaskiya naji maganar ki akwai dariya sosai. Wallahi kuwa ai dan mai gari ya shiryu. Humaeera ce da baby walida suka shigo cikin falon sai "Tace Aa anty na baki kiyi ne?. Asiya "Tace lah Humaeera Ashe kina zuwa Yau?. Eh mana gashi nan nazo muje gyaran jiki da salon. Shatu da Rabi suka ce menene sulan kuma?. Aa salon nace ba sulan ba fa ku tashi muje gurin mai gyaran jiki. Da gudu suka fita waje sai gurin mota suka shige cikin mota suka fita daga cikin gidan. Agaje suka dawo gida kowa ya gaji sosai saman gado suka fada sai bacci ya dauke su. *WASHE GARI* *A YAU NE ZA, A DAURA AUREN ASIYA DA SAHEEB*...... *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 PAGE...7️⃣5️⃣&8️⃣0️⃣ *________________*📚 *WASHE GARI* *A YAU NE ZA, A DAURA AUREN ASIYA DA SAHEEB* Gida suke yake da mutane sai murna suke Amman Saheeb kuwa yana dakin sa kwan ce sai rawar Dari yake. Su Shatu da Rabi da Asiya sai guje guje suke basu kamar ba biki akeyi ba mutane sai dariya sukayi masu. Ammi ce ta dauke wanka atamfa gaskiya tayi kyau sosai ta fito tana dube dube sai wata mata "Tace uhm Hauwa wani abu kike nema?. Eh wallahi Saheeb be fito bane?. Eh gaskiya duk Yau ban gan sa ya fito ba. Ok babu damuwa bari naje dakin sa. To wai ina Amaryar take?. Duba su dakin maryam. Ok. Da sauri ta hau saman bene tana shiga dakin sa can ta hango sa kwan ce sai rawar Dari yake da gudu tazo gurin sa "Tace my baby lafiya dai ko meya same ka ne?. Muryar sa na rawa "yace zazafi ne mai zafi tun jiya nake ji na haka Ammi. Da sauri ta dauko wayar ta ta kira daddy ta fada masa. Sai ga daddy ya shigo cikin dakin yana kallon su "Yace Ammin yara ki bari agama dauren Auren tukun na. To shikenan amman kana ganin babu wata matsala ko?. Insha Allah dama ai ciwon Aure ne yake yi. Ciwon Aure kuma?. Eh saboda nace sai ya Aure ta shikenan fa. To Allah ya kyauta ai lokacin dauren Auren ya kusa ko?. Eh. Ok babu damuwa bari na fada na Humaeera ta wuce da su Asiya gurin kwaliya to. To shikenan Allah ya kaimu lafiya dai. Bayan Ammi ta fito daga cikin dakin sa sai ta hango asiya da kawayen ta Zaune suna dariya "Tace aradun Allah kin bani dariya sosai wai da gaske kike ko da wasa shatu. Yasin da gaske nake baki ga nayi kyau sosai ba. Asiya 'yata Asiya. Da sauri ta dube mai kiran ta Ammi ce ta hango tsaye tana kallon su sannan "Tace naam da gudu tazo gurin ta "Tace gani. Yauwa 'yata yar albarka rike hannun Asiya tayi "Tace muje za, ayi maki kwaliya Yanxun sai ta kalle su Shatu "Tace kuzo nan guri kunji ko. Da gudu shatu da Rabi suka zo gurin Ammi "Tace too gamu. Yauwa ku wuce dakin na mai kwaliya tazo zatayi maku Yanxun dai zuwa anjima za, aje gurin bude company insha Allah. Asiya tashiga cikin dakin ta Zauna mai kwaliya ta tsaya tayi mata kwaliya mai mugun kyau sosai ta "Tace wow gaskiya kiyi kyau sosai sai kace aljana ce. Asiya ta dago idanuwan ta sai suka hada ido da gimbiya jiddah "Tace ke ce haka kikazo?. Gimbiya jiddah "Tace Eh nice gaskiya kawata kinyi kyau sosai fa. Mai kwaliya kuwa mutuwar tsaye tayi tana kallon Asiya "Tace ikon Allah to ke amarya da ke da wa kike magana ne?. Humaeera "Tace babu ruwan ki da ita kin dai gama yi mata kwaliya ko?. Eh wallahi na gama mata. To shikenan zaki iya tafiya tana binta da kallo har ta fita daga Dakin. Asiya "Tace wai yaushe zaki zo ne?. Zan zo zuwa anjima Amman akoda yaushe ina tare da ke. Gimbiya jiddah to shikenan sai kinzo kenan dan Yanxun su daddy suna gurin dauren Auren su. Ok babu damuwa Humaeera sai munzo ko sai taba ce bat. A gurin dauren Auren kuwa kowa yazo har da sarkin kano da shugaban kasa duk sunzo dauren Auren. *ANA DAURE AUREN ASIYA ABDULLAHI DA ANGON TA SAHEEB MUHAMMAD ABBAS AKAN SADAKI DUBU DARI UKKU ALLAH YA BADA ZAMAN LAFIYA* Amin ya Allah daddy yau yana cikin farin ciki sosai wai yau dan sa yayi Aure ikon Allah haka ya dawo gida cikin farin ciki ya wuce dakin Saheeb. Lokacin Saheeb yana Zaune yayi shiru sai yaji muryar daddy yana cewar wallahi kuwa Allah ya yarda an daura Gaban Saheeb ya fadi "yace shikenan sai ya rufe idanuwan sa yana maimaita *innalillahi wa inna ilaihir raji un* wannan wane irin masifa ce. Ashe Daddy yana jin sa "yace babu wata masifa sai alkhairi dan haka Ana daura maku Aure tun da zakaje gurin daurin Auren ba to mu munje mudawo Allah ya baku zaman lafiya mai daurewa ko ka shirya zuwa anjima za, ayi bikin bude war companyn ku insha Allah daga nan sai ya fita daga cikin dakin. Saheeb ya rasa abun da yake damun sa gashi bani da lafiya ga Aure gaskiya dole na bar Nigeria da sauri ya kira abokin sa ya fada masa ya yankar masa ticket sannan ya kashe wayar sa. Bayan Karfe 4:00pm Ammi ce da su Asiya Shatu da Rabi da humaeera da Gaggo da sauran mutane suka shiga motoci suka wuce company su daddy ma haka suka wuce can company. Anyi bikin bude war companyn sa ita kuma Asiya an bude mata company atamfa da leshi lafiya an gama lafiya kowa cikin farin ciki ya dawo gida. Bayan an watse sai ga Saheeb ya shigo cikin falo sai ya isko su Ammi da daddy yana zuwa gurin su sai ya Zauna yana kallon Ammi. Ammi ta lura da kallon da Saheeb yake mata "Tace Saheeb lafiya dai ko? naga kamar akwai magana abakin ka ne?. Uhm uhm uhm dama dama sai ya fara surar kan sa. Dama me ka fada mana. Dama gobe insha Allah zan tafi America ne. America kuma da kai da waye zaku tafi ne?. Ni ka d'aya zani. Daddy "yace ok babu damuwa Amm Ammin yara to sai ki hada ma 'yata kayan ta dan zasu tafi america gurin cin amarci. Da sauri ya dago idanuwan sa yana maimaita maganar daddy "yace daddy bafa tare zamu ba gara abarta nan gida saboda karatun ta. Cikin fushi daddy "yace Ai ko sai dai afasa tafiyar nan ko. Allah ya baku hakuri wallahi ni ba haka nake nufi ba sai ya tashi ya wuce dakin sa. Ammi "Tace shashan banza kawai muzakayi boko. Daddy ya bushe da dariya "yace Allah Ammin yara ki bani dariya sosai fa. Washe gari kowa ya fito breakfast Amman ban da Saheeb yana dakin sa yana gyara kayan sanyawar. Asiya kiyi sauri fa dan wannan tafiyar bata wasa ba fa. Turo baki tayi "Tace haba Ni dai wallahi ban koshi ba fa. Wallahi kin san halin yaya Saheeb baya son jira fa ko?. Tabe baki tayi "Tace yo ina ruwa na da shi ne lokacin yana saukowa daga saman bene koda ya iso ya durkusa kasa "yace Ammi daddy Gaggo barka mu da safiya dafatan kun tashi lafiya?. Lafiya Qlau Alhamdulillah Saheebu har ka shirya kenan. Eh wallahi gashi ma jirgen Karfe 8:00am zai tashi. To bazakayi breakfast bane?. Aa sauri nake sai na shiga jirge zan ci wani abu sai ya hada ido da Asiya tana murguda masa baki sai ya dauke kansa. Ok shikenan Asiya tashi ku tafiyar ku kin ga jirgen ya kusa tashi da yake kayan ta na cikin mota. Turo masu baki tayi tana kallon su sannan "Tace wai ina zamuje ne Yanxun?. Kasar waje zakuje da ke da mijin ki mana. Menene kasa na waje kuma?. Dan Allah gafara can wallahi zan tafiya na barki sai shegen surutun tsiya mtss. Gaba d'aya suka fita waje gurin motar su Asiya tashiga cikin mota ta Zauna Saheeb ya shiga ya Zauna ta tada motar suka fita daga cikin gidan nan. Su Ammi da Gaggo da Humaeera sai bye bye suke masu har motar ta bar unguwar su da sauri Gaggo ta shige cikin gida idanuwan ta sun ciki da hawaye. Bayan sun iso filin jirge sai suka hada ido Asiya ya watsa mata harara "yace ke mahaukaciya lafiya kina kallona?. Ni dai ba mahaukaciya ba ce Murguda masa baki tayi. Ke ni kikeyiwa rashin kunya ko?. Tabe baki tayi "Tace yo ni ma ai rashin kunya kakeyi mun. To shikenan amman wallahi tallahi ko himm!. Fito sukayi daga cikin mota suka wuce cikin filin jirgen suna zuwa ankiran su "Yace to malama sai ki wuce muje ko?. To wuce muje mana. Haka suka shiga cikin jirgen saman bayan sun Zauna sai aka rufe jirgen. Kowa ya Zauna dan Yanxun jirgen zai daga to sai matar ta wuce dakin. Jirgen na tashi wani irin ihu Asiya tayi "Tace Wayyo Allah na Wayyo Gaggo na mutu shikenan Yaya Saheeb zai kashe ni da sauri ya rufe mata baki mutum sai kallon su suke suna masu dariya. *A sauka lafiya Asiya da Saheeb* Sai Karfe 11:00pm suka iso gidan nan kai gaskiya gidan ya hadu ba karya haka suka shiga cikin falo gidan. Asiya sai hamma kawai take "Tace uhm uhm uhm ni wallahi yunwa nake ji sosai. Wata uwar harara ya watsa mata "yace dauke ni ki canye nace ki dauke ni ki canye Allah tun sanda na kara jin bakin bakin ki sai na balaki mtsss wawuya kawai sai ya tashi ya wuce dakin sa ya ya kwanta. Faduwa kasa tayi na shure shure sai ta fashe da kuka "Tace Wayyo Allah na mutuwa zanyi haka ta cigaba da kuka har bacci ya dauke ta. Bayan tayi bacci sannan ya fito daga cikin dakin sa yana kallon ta "yace kai gaskiya daddy wallahi dai ka cuceni da ka hada ni da wannan yarinyar wallahi mtss haka ya wuce ya amso mata abinci ya ajiye mata saman kujera sai ya jiya yana kallon ta duk taba shi tausaye sai ya wuce dakin sa ya kwanta. Bayan ya shiga dakin sa cikin dare ta farka da kuka sosai take kuka "Tace Gaggo kina ina ne ko da ta dago idanuwan ta sai ta ga gimbiya jiddah Zaune tana kallon ta "Tace kawata zo ki ci. abinci kinji ya?. Da sauri tazo kusa da gimbiya jiddah ta Zauna ta bude kular abinci sai ta ga tuwo da miyar kaji haka taci abun ta har ta koshi sosai sannan "Tace kina ganin abun da Yaya Saheeb yake yi mani ko sai ta kara fashewa da kuka. Haba kawata ki yi shiru mana bani kwana biyu zakiga abun mamaki sosai kinji ko kawata. To shikenan nagode sosai. To kwanta kiyi bacci kinji?. To tana kwantawa sai mai dadi ya dauke ta. Asuba tagari. Tun da sanyin safiya ya dauko ruwan sanyi ya watsa mata "yace ke kucakar yarinyar. Da sauri ta tashi Zaune tana kallon sa da mamaki. "yace lafiya kikayi ma mutane Zaune ai ba zama ya kawo ki ba yarinya. To wallahi baka isa ba zata kara magana ya buge mata baki. Wallahi duk sanda kika kara yi mani rashin kunya sai na balaki kuwa dan Allah gafara can wuce muje gurin flowers ki basu ruwa haka suka fita waje gurin flowers ya tsaya yana kallon ta cikin tsawa "yace wuce ki fara zuba masu ruwa sannan da kin gama ga motoci nan ki wanke su sosai wallahi duk basu fita ba ko himm!. Cikin masifa "Tace kan uban can to wallahi baka isa ba sai kace yar aikin ka. Yazo da sauri zai dukan ta da gudu ta wuce dakin ta ta rufe kofar dakin. Ashe yana da makulin dakin sai ya bude dakin can ya hango ta Zaune tayi tagume tana kallon sama jin tayi Ana bude dakin da sauri ta tashi tsaye tana mamakin sa cikin ran ta "Tace kai to shi yaushe ya shigo cikin dakin ban sani ba? Daure fuskar sa yayi "yace uwar wa kike ce ma be isa ba?. Yo ni fa banyi magana ba. Yaso yayi dariya Amman sai ya daure fuskar sa cikin masifa "yace wallahi tallahi Idan bakiyi hankali ba Sai nayi maki dukan tsiya wawuya kawai mtsss Ya juya zai wuce sai ya ji muryar ta "Tace tooo Nima wallahi na iya masifa Eehee eeheee tana Murguda baki. Tsayawa yayi yana kallon ta daga mata gira yayi "yace magana kikeyi ne?. Aa cewa nayi ko akwai abinci nace. Dariya tabashi cikin ran sa "yace wannan yarinyar akwai rashin kunya Amman akwai tsoro girgiza kan sa yayi sai ya fita daga cikin gidan. Dugon nishi tayi "Tace kai Allah ya soni da ya dakeni da wannan shegen hannun na sa mtss. Haka ta fito daga cikin dakin ta dube dube sai taga babu kowa sai ta dawo falo ta Zauna har bacci ya dauke ta. Bayan kwan biyu da zuwa su america sai Saheeb ya fito waje gurin mai gadi sai "yace mai gadi ga kudi na ka amso mani lemo Amman kayi sauri kada kade. To jikin sa na rawa "yace to oga da gudu ya fita daga cikin gidan nan. Saheeb ya koma gurin swimming pool ya Zauna yana hutawa. Asiya ce ta fito daga cikin gida tana dube dube sai ta hango sa can kwan ce kamar mai bacci dariya mugunta tayi "Tace yau kam wallahi sai na fita na gano gari kuwa da gudu tafi daga cikin gida tana murnar ganin gari. Bayan fitar ta sai ga mai gadi yazo da gudu gurin Saheeb "yace oga gashi nan. Tashi Zaune yayi "yace ok thanks haka ya wuce cikin gida ko da yashiga cikin falo sai ya Zauna har ya kwanta be ga ta fito ba sai yayi shiru yana tunani sannan "yace wai ina yarinyar nan ta shiga ne da sauri ya kira ta ke yarinya ke yarinya Amman shiru da sauri ya meki tsiya ya wuce dakin ta ko da yashiga cikin dakin ta babu kowa. Gaban Saheeb ya fadi dumm dumm "yace *innalillahi wa inna ilaihir raji un* to wai meyake shin faruwa da ni ne? da gudu ya fito waje yazo gurin mai gadi "yace mai gadi ina kaga tayi ne?. Wallahi oga ban ga kowa ba. Tashin hankali kuwa............. *Hassy soja*🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪 *Comment and share* 11/25/20, 1:08 PM - Princess soja ✍🏻✍🏻: ♥️♠️♥️♣️ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 ♥️♠️♥️♣️ ```Love and romantic story``` _Na_ _Hassy soja_ ```Wannan labarin nawa salon sa na daban ne ban yarda wani ko wata su canza mani labari ba sai akiyaye``` *MARUBUCIYAR* _BANI CE BA (ALJANA CE)_ _ASHE YAN UWA NA NE (MU BIYAR)_ _MUFIDA KAWAR ALJANA_ _SUMAIYYAH SUMEE BABY GIRL_ _HAKURI_ _SAI NI YAR DAJI NI KUMA YAR BIRNI CE_ _MUHSEENA DA MUHSEEN_ _AND NOW_ 😏 _*ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*_😏 _*BISMILLAHAR RAHAMANI RAHIM DA SUNA NA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI*_ _*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA DA MAHAIFINA ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA MAHAIFIYA TA ALLAH YA KARA MAKI LAFIYA DA NISAN KWANA*_🤱🏻🤱🏻 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 PAGE... 8️⃣1️⃣ *________________*📚 Tashin hankali kuwa da gudu ya fita daga cikin gida Amman bega kowa haka yadawo gida Zauna yana tunani ina tashiga ne gashi ma su baki ne sai maimaita *innalillahi wa inna ilaihir raji un* kawai yake. Tun Karfe 12:00am began ta ba har lokacin sallah isha,i yayi babu ta babu alamar ta wayar sa ya dauko ya kira daddy lokacin su daddy suna Zaune dakin kiran wayar sa ne yasa ya duba sai ga sunan Saheeb. Kallon Ammi yayi "yace Saheeb. Saheeb ko sallama beyi ba "yace daddy wallahi ban ganta ba ban sani inda tashiga ba. Cikin tashin hankali daddy "yace kamar ya baka ganta ba?. Tun da safe nake bedar ta ban gan ta ba koma na tambaye mai gadi yace bega kowa ya fita daga cikin gidan nan ba. Cikin fushi sosai "yace wallahi baka isa ba dole sai kane mu ta duk inda tashiga kaji na fada maka. Kashe wayar sa yayi yana kallon Ammi can sai ya Zauna yana maimaita *innalillahi wa inna ilaihir raji un*. Da sauri "Tace daddyn Saheeb lafiya dai ko? Tana kallon sa. Ajiyar zuciya yayi shiru yayi mata can sai "yace wai Saheeb ya kira ni ya fada mani wai bega Asiya ba. Kamar ya bega Asiya ba?. Yana nufin ta bata kenan. *innalillahi wa inna ilaihir raji un* yaushe wannan Abu ya faru kuma daga zuwa kasar waje sai ta bata to ai dama beyi niyar zuwa da ita ba ne himm! Da sauri ta dauko wayar ta ta kira Saheeb lokacin yana Zaune yana tunani shin wa ma mafarki nake kuma da gaske?. Karar wayar sa ce yasa ya dago idanuwan sa yana maimaita *innalillahi wa inna ilaihir raji un* kallon wayar sa yayi sai ya ga sunan Ammi da sauri ya dauka "yace Ammi "Tace Saheeb naji wannan mumunan labari wai baka ga Asiya ba?. Eh wallahi Ammi na shiga ko ina da ko ina na duba ban gan ta ba kuma mai gadi yace shima dai be ganta ba. To katashi mana maza maza da sauri kaje ka dubo ta duk inda tashiga kaji na fada maka. To Ammi insha Allah za, aganta. To shikenan babu komai sai ta kashi wayar ta tana kallon daddy sai "Tace Amman dai ba aza fadawa maryam ba ko?. Saboda me kika ce haka?. Kada hankalin ta ya tashi. Uhm ya zama dole ta sani kuwa saboda wata rana sai labari yarta. To shikenan babu damuwa Allah ya sa aganta. Amin. Saheeb ne ya fita daga cikin gidan ya duba ko ina ya duba amman be ganta ba haka yadawo gida Zauna cikin tashin hankali sai ya kara tashi ya duba ta bayan gida Amman banza sai ya fashi da kuka. "Yace wai ina kika shiga ne? *Innalillahi wa inna ilaihir raji un* Allah ka bayana ta haka ya cigaba da tunani inda tashiga Amman babu wata mafita ya je gidan TV gidan raidiyo an sa cigiyata ko Allah zai sa aganta. *A bangaren Asiya kuwa* Asiya ce zaune tana kallon dakin "Tace too wai ina ne nan gurin? Koda sace ni akayi ne kuma?. Aa nice na dauko ki cewar gimbiya jiddah dake Zaune tana kallon ta. La Ashe ke ce ban sani ba?. Eh ni ce kawata ai kindawo da zama nan duniyar aljannu saboda Yaya Saheeb yayi hankali sosai ke kuma kiyi karatu da sauran wasu abubuwa kinji ko?. Eh naji dadin dawowata anan duniyar aljannu yeeeeee yeeeee yeeeeeee. Kawata Yanxun ba lokacin rawa bane Yanxun lokacin karatu ne kinji?. Yo ni fa Yanxun yunwa nake ji tana kallon ta. Gimbiya jiddah tazo gurin ta "Tace too shikenan amman sai kin sha wannan ruwan sannan. Da sauri ta amsa ruwan ta shanye su duka bata rage ko d'aya ba. *Bayan wasu kwanaki* Asiya ta fara hankali wasu abubuwa cikin natsowa take su ta iya karatu ta iya guy sosai sai dai har Yanxun ba ta daina tsiwa ba. *Abangaren Saheeb kuwa* Saheeb yana Zaune falo sai yaji kamar muryar Asiya da gudu ya fito ya gani ko da gaske ne Ashe babu kowa shine kawai yake jin haka. Komawa gida yayi shiga cikin falo sai ya wuce dakin sa ya hadu kayan sa acikin akwati. *BAYAN WATA BIYAR* Asiya ce Zaune tana tunani mafarkin Saheeb da tayi "Tace ikon Allah to ko da gaske ne bashi da lafiya?. Eh da gaske ne bashi da lafiya saboda da ke kuma gida kullum sai sunyi addu, a Allah ya ba yana ki. Allah sarki wallahi nayi missing din Gogga ta sai ta fashe da kuka. Haba kawata kuka fa be dace da ke ba zo muje ki ga halin da suke ciki. Da sauri ta tashi sukaje gurin madubi sai gimbiya jiddah ta "Tace madubi muna son ganin gidan su Asiya. Ana gama rainki ya dade ko da ya kamo masu sai Asiya ta hango Gaggo da daddy da Ammi Zaune cikin damuwa sosai da sauri Asiya "Tace wallahi inason ganin su ina son su sosai wallahi duk. To madubi gurin Saheeb muke son gani. Ana gama rainki yadade sai ya kamo masu Saheeb ne ya fito da Akwati zai sai cikin mota duk ya rame yayi baki da sauri Asiya "Tace Allah sarki yaya Saheeb wallahi kabani tausaye sai ta share hawayen ta "Tace muje ko?. To shikenan amman gaskiya naji dadin ganinki haka saboda kinyi hankali sosai Amman zuwa sai tayi tsaye tana kallon Asiya "Tace lafiya dai?. Asiya ta kalle gimbiya jiddah "Tace wallahi inason kumawa gida fa Yanxun yau kwanana nawa ne?. Dariya sosai gimbiya jiddah tayi "Tace haba haba dai kawata kada ace kin kamu da son Yaya Saheeb. Wata irin jiyowa tayi "Tace Allah ya sauwake ni wallahi ni tausayen sa kawai nake ba so ba. To shikenan amman gaskiya muje afadawa mommy ko?. Me za,a fada mata ne?. Kin son komawa gida mana. To shikenan amman ni dai gaskiya kunyar fada mata nake. Gimbiya jiddah zatayi magana sai ga mommy ta sauko kasa tana kallon su sannan "Tace 'yata lafiya dai ko akwai wata matsala ne?. Aa mommy. Ke dai fada mata gaskiya kawai babu wani buye buye. Buye buye kuma? Name hama?. Wai meya ke faduwa ne?. Mommy wai gida take son komawa gurin mijinta. Masha Allah abu yayi kyau sosai wallahi. Mommy bafa gurin mijina zani ba fa gurin su Gaggo zanje tana Zaunawa saman kujera. Ok babu damuwa Amman Yanxun ki ci abinci sannan kiyi wanka kinji ko?. To mommy insha Allah Yanxun zan ci. Yauwa 'yata yar albarka kiyi sauri fa. Da gudu tashiga tolity bayan tayi wanka sai ta fito sai taga breakfast dinta Zaunawa tayi taci ta koshi sosai sannan ta sharuwan madara. Doguwar riga ce ta sanya kai gaskiya Asiya tayi kyau sosai fito tayi daga cikin dakin gurin su mommy taje "Tace uhm uhm mommy gani. Wow gaskiya kiyi kyau sosai kawata idan Yaya Saheeb yaga wannan wanka ko Uhm. Murguda mata baki tayi "Tace yo fa babu ruwa na da shi. 'Yata Zauna kiji wata magana. Zaunawa saman kujera tayi sannan "Tace mommy na Zauna. Yauwa 'yata abun da nake son fada maki shine ki rika mijinki sauda kafa kada ki bata masa rai kinji Allah zai baki lada. Insha Allah. Yauwa to gimbiya jiddah sai ku wuce. Lokacin Saheeb har ya iso cikin gida bayan ya fito daga cikin mota Akwati sa ya jawo zai shiga da shi cikin falo yana shiga cikin falo kenan wata farar yarinya ce Zaune saman kujera sai taji kamar muryar Saheeb da sauri ta jiyo tana kallon Saheeb. Hannun sa ya daga yana nuna Asiya dake Zaune. Da sauri Asiya "Tace welcome back my baby. Mutuwar tsaye yayi "yace wai da gaske ne ko dai mafarki ne?. Matsowa tayi kusa da shi "Tace babu wani mafarki Yaya Saheeb ni ce dai *Asiya sarkin tsiwa yar Gogga*. Da sauri ya dauko wayar sa ya kira daddy lokacin suna Zaune falo kiran wayar sa ne yasa ya duba sai yaga Saheeb sai ya dauka. Daddy daddy daddy kuna ina ne?. Saheeb lafiya kake ne?. Daddy nadawo gida nan Amman sai naga wani abun mamaki dan Allah kuyi sauri kuzo ku gani. Too gamuna tafi sai ya kashe wayar sa "yace to ku fa zama be ganmu ba ku tashi muje. Ammi da Gaggo suke ce muje ina?. Gidan Saheeb yadawo gida kuma yace muyi sauri. Da sauri suka wuce daga cikin gidan sai gidan su Saheeb. Asiya Zaune tana kallon sa shi kuma Saheeb yana nan tsiya ko motsi beyi ba. Sallamar su daddy yaji ya da gudu yaje gurin su "yace daddy hango can Da sauri su daddy suka kalle Asiya dake tsaye tana kallon su. Da gudu Asiya taje gurin su Ammi "Tace oyoyo my sweetheart Gaggo oyoyo my Ammi oyoyo my daddy Miss you so much. Mutuwar tsaye sukayi suna kallon ta Gaggo "Tace wai Asiya ce nake ganin ko mafarki nake ne?. Babu wani mafarki ni ce dai *Asiya yar Gogga* kuyi hakuri dan Allah please sai ta fashe da kuka. Da sauri Gaggo ta rungume ta "Tace Allah nagode maka da kadawo mani da 'yata sai ta fashe da kuka. Da sauri su daddy suka rungume ta suka ce Asiya ina kika shiga ne? Kwana da yawa. Muna tare da ita cewar gimbiya jiddah dake Zaune tana kallon su. Da sauri suka saki juna Gaggo "Tace dama kuna tare bamu sani ba?. Eh hakane ku zauna zan fada maku. Zaunawa sukayi saman kujera sukayi shiru. Nice na dauke ta saboda da nakoya ma Saheeb hankali itama tayi hankali to gashi nan lokaci yayi. Ikon Allah to shikenan babu damuwa Allah yayi maki albarka. Amin ya Allah. To alhamdulillah kawata sai wani lokaci idan Allah ya kaimu lafiya dai sai ta bace batt. Saheeb sai satar kallon Asiya yake itama kallon sa take tana Murguda masa baki. Murmushi "yace kanwata nayi missing din ki fa. Ni kuma banyi Miss din ka ba tana harara sa. Wai ke har Yanxun baki daina fada ba ko. Ni fa na dai na fada fa. To ku tashi muje. Haka suka fito daga cikin gidan. Saheeb ne yadawo kusa da Asiya ya Zauna ta kashe mata ido "yace dan Allah kanwata kiyi hakuri da abubuwan da suka faru please. Rike hannun sa tayi "Tace wallahi na yafe maka mijina ina alfahari da kai. Nima ina alfahari da ke matata uwar 'yayana I love you . I love you too. Wai ai ina kika koyi turanci ne?. A duniyar aljannu mana. Kina nufin duniyar aljannu kika tafi ne?. Uhm eh Yanxun dai muje kitchen mu daura girki. Uhm uhm uhm uhm uhm ni dai ban iya girki ba. Uhm uhm uhm uhm uhm uhm uhm uhm nima haka ni dai muje. To haka suka shiga cikin kitchen suka dafa taliya da miyar kwai da kayan ciki. Bayan sun kamala abinci suka ci suka koshi sosai. Karfi 11:00pm sai Asiya "Tace bacci zanyi fa. Muje na baki baby to. To shikenan babu damuwa. Bayan suna shiga daki to Allah ya bada 'yaya akan sunna....... *ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALLAH NAGODE MAKA DA BANI IKON KAMALA* 😏 *ASIYA SARKIN TSIWA YAR GAGGO*😏 *ALLAH YA BAMU DALAR DA KE CIKI KURAKURAN DA KE CIKI ALLAH KA YAFE MUNA AMIN YA ALLAH* *SAI MUN HADU CIKIN SABON NOVEL DIN MAI SUNA*....... 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *Hassy soja*😘🤪🤪🤪 *Comment and share*