❤‍🔥👩‍❤️‍👨AUREN YARJEJENIYA👩‍❤️‍👨❤‍🔥 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 it's rometic love story❤‍🔥💔 Story & written by mommyn fareesa *GODIYA* godiya ga Allah S W A tsira da Amincin Allah sutabbata ga shugabanmu Annabi mohd S A W"yah Allah yadda na fara wannan book lafiya yah Allah kasa na gamashi lafiya"Allah kabani ikon rubuta Abinda ke daidai kuma me Amfani🤲 *GARGAD'I* wannan litttafi k'irkirarran labarine ban yishi dan wata ko waniba idan yayi kamanceceniya da rayuwar wata ko wani Arashi ne"aguji sauyashi ta kowace siga sbd hakk'in mallakata ne. Dedicate to All my fans 💖💔 BISSIMILAHIR RAHAMANIR RAHIM free page 1&2 kaduna state *Rimi clinic*!.......Aguje wata had'add'iyar mota bak'a k'irar Lexus X750 tayi parking"yayinda wasu motocin guda biyu suma sukayi parking bayan bak'ar motar"wanda Abayan kowace mota An rubuta *Amj big man*" motocin dake baya duk Aka bud'e , Atake wasu mutane su shidda duk suka fito suna sanye da bak'ak'en kaya Ajikinsu"k'atti ne majiya k'arfi"da Alama body guards ne"wani k'ato bak'i da bbu Alamar rahama Asaman fuskarsa yanufi gefen bak'ar motar me glass bak'i yabud'e back sit Aladabce"Atake wani ni'imtaccen mayen k'amshi me tsayawa Azuciya ya bayyana "kusan second 10 duk suna tsaye kafin wanda Aka b'udema motar yazuro dogayen santala santalan k'afafuwan sa waje"dake sanye da cover shoes coffee brown"cikin nutsuwa da izzah data zama halayyarsa ya ida fitowa dg cikin motar"ya had'e girar sama data k'asa bbu fara'a ko kad'an Asaman doguwar kyakykyawar fuskarsa"sanye yake da wondo coffee brown da milk d'in riga"yatsuke k'ugunsa da belt coffee brown..... *Abdallah mohd jibo kenan!* yong bolonia wanda Akemu lak'abi da BIG MAN" matashin saurayi me jini Ajika"kuma yaro d'an kwalisa......yatsina fuska yayi yana kallon Asibitin yashafa bak'ar sumar kansa dake salk'i sbd gyaran datake sha"kafin yadubi Agogon dake d'aure A damtsan hannunsa"k'arfe 10:12 am na safiyar yau talata"uffan becebe"yafara tafiyarsa cikin nutsuwa yanufi k'ofar shiga ciki"yayinda body guards nasa ke biye dashi"tun dg nesa mutane ke binsu da kallo kasancewar big man sananne ne Agun jama'a"dukda da yawan mutane na masa kallon me girman kai"kai tsaye room 11 yanufa"saidai yana isowa daidai bakin k'ofar shiga d'akin yayiwa body guards nasa Alama da hannu su jirashi karsu biyoshi ciki" dg haka yatura k'ofar room d'in yashiga"wasu nurses dake zaune nesa dasu suka bishi da kallo guda na fad'in "kai masha Allah! kamar shine ya hallaci kansa"duk wacce ta sami waccan guy d'in tagama sa'a Arayuwa"gudar tace"kedai bari Inda farine k'ilan za'a d'auka ba'indiye ne sbd kyau da cikar suman kansa.....big man besan ma suna yiba"cikin shan k'amshi yashigo d'akin yayi sallama tamkar bayaso"kamal na kwance samqn bed idonsa biyu And'aura masa drip"sai tj da junuid na zaune samqn fararen kujeru roba"suna ganin shigowar big man suka fara washe baki suna Amsa sallamar da yayi"wanda brown d'in lips nasa da sukaga sun motsa suka fahimci sallama yayi"junuid ne yatashi daga samqn kujerar dayake zaune yana cewa"Abokina ga gun zama ka zauna"saidai nasan daka san miye Ainahin musabbin ciwon kamal da baza kazo dubiya ba"yak'are maganar yana kallon big man"miskilin beyi mgn ba yadai bashi hannu sukayi musabuha yabama tj"sannan ya zauna kan farar kujerar yana danna waya......"Abokina barka da Asuba"cewar kamal"big man ya d'auki kusan second 5 kafin yadubesa" cikin k'asaitacciyar muryarsa me dad'in Amo da saurare yace"ya jikin naka?"Alhmdllh da sauk'i"zuwa Anjima zasu bani sallama"okay miye wai ke damun ka?"tj da junuid suka saki dariyar shakkiyanci Atare"big man yatab'e baki beyi mgn ba"kamal kuwa cikin kwantar da murya yace"pls Abokina my leemart na hanyar zuwa dubani"idan tazo yanzun karka mata tsawa ko kyaranta.....doguwar tsuka big man yaja ya mik'e tsaye ya aza doguwar k'afarsa guda samqn kujerar daya tashi"yana bin kamal da wani irin kallo cikin kausasa murya yace"ka bani mamaki kamal daka kwanta jinya sbd soyayya"Abin takaici kuma sbd wannan jaririyar yarinyar leemart"dg k'arshe kuma Ashe tanama sonka"yanzun bakaji kunyar kwantawa ciwo sbd wannan Abar y'ar cikinka ba??"na rasa me kuka d'auki soyayya ne"?yak'are maganar yana tab'e baki yayi shiru"tj dake murmushi yace"sbd kana yadda kakeso shiyasa baka san wahalar soba Abokina"yatsina fuska big man yayi yace"Allah yatsareni da nasan miye so"banida wannan lokacin na wahalar da kaina"kai kuma dakake cewar karna mata kaza da kaza"to tafiya zanyi yanzun"nazone dama na nuna maka nasan Abinda kake b'oyemun"saidai karka yarda muna tare dakai ka kulata"yada girmanku wajen k'ananun yara da sunan soyayya ku cigaba"ga manyan y'an mata masu hankali nan Amma ka tsaya sokonci wajen y'ar cikinka sbd jama kai raini"indama ka hak'ura zata nuna tana sonka koda baka furtaba"saika nuna zaka Amince da soyayyar ta sbd tana sonka..... yak'are maganar yana jan tsaki had'e da tab'e baki"kamal ya dubesa yana girgiza kansa yace"Hmm! Big man kenan"wacce kuke soyayya da ita sam baku dace da juna ba shiyasa bakasan miye Ainahin SO ba! kaso Asoka shine SO bawai kai Ake soba"ko kuwa kaine ke son ba'a sonka"karka manta ka fita daban Acikin dubu sbd kamalarka"ka saba mata na rok'on ka kasosu koka yi soyayya dasu koda bakaso"shiyasa kake ganin laifinah"karka manta leemart nada 18 yrs yanzun"Ahaka shine take k'aramar yarinya?"to nasanar mata Amma saita nuna bazata Amince ba shine zuciyata ta buga! daga baya kuma jiya bayan nasami kaina Anan ta kirani tayi ta nunamun tayi Accepting.....look kamal! kabarni da fad'amun wannan shirmen"cewar big man Aharzuk'e yanufi k'ofa ya fisgeta da k'arfi yafita yabar musu daddad'an k'amshin turarensa....kamal yaja Ajiyar zuciya yana fad'in wlh big man be dace da preety ba"hmm ! Idan ba itaba kana ganin Akwai wacce zata iya jure wulakancinsa harta Auresa??"saidai idan An sami wacce ke masa irin son datake masa ko?cewar tj"kamal yace"itama sbd abu biyu take sonsa"na farko dukiyarsa"na biyu kyawun kamalarsa kodan tayi fahari da hakan cikin mutane"Amma sam basu daceba"kamata yayi yasami wacce yakeso take sonsa ya Aura"Aikuwa wannan tatsuniyace! ita kanta preety d'in itace ke zuwa garden d'in nan su gaisa shima saida Amincewar sa"kiran sama saiya ya yadda inko ta kira zaiki d'auka"hakama idan tazo wajensa bashine yace" tasoba zai disgata ko Agaban waye kuwa"danshi Atsarinsa be zuwa tad'i"Arana kana iya samun miss call na matan dake cewa suna sonsa fin 20 kasani kaima"cewar junuid"kamal yatab'e baki yana tunanin tsatstsauran ra'ayi da muguwar Ak'ida irinta Abokin nasu wato big man"wanda yasan sarai junuid da tj sbd dukiyarsa suke tare dashi....yana wannan tunanin leemart da sa'ada sukayi sallama suka shigo d'akin"kamal ya Amsa sallamarsu cikin zumud'i yana fad'in babyn yaya Abdallah yau bakije skul ba ko?"sa'ada na murmushi tace"makara nayi wlh yaya kamal ko yayanma besan banjeba"ta k'are maganar suna zama"sbd su tj sun tashi dg kan kujerun"leemart dai kanta Ak'asa ta kasa nutsuwa sbd irin kallon da kamal ke jifar dashi"Akunyace suka gaidasu itada sa'ada"kafin sa'ada yarinya y'ar 13 yrs tace"Anty leemart zanje waje na jiraki"Amma karki jima kizo muje"kinsan yaya 12 pm yake dawowa gida"idan yagane banje skul ba dukana zaiyi"kanta kawai leemart ta gyad'a mata"sa'ada batayi mgn ba ta fice d'aga cikin d'akin sbd driver nacan na jiransu.... Alh mohd jibo shine mahaifin Abdallah"hamshak'in me dukiya ne"sbd tsohon ministern man fetir ne"kuma d'an kwangilane "yataka makamai masu yawa"hasalinsa d'an garin yola ne"kasuwanci yakawosa kaduna shida k'aninsa usman"Alh mohd kyakykyawan gaske ne farin bafulatani"ya had'u da jamilah Anan kaduna sukayi Auren saurayi da budurwa"suna matuk'ar son junansu"shekaransu biyu da Aure suka haifi d'ansu Abdallah"yanada shekara 3 Aka haifi mohd (khalifa)saidai Ana goyonsa yarasu"dg nan hjy Jamila bata koma haihuwa ba"har k'anin mijinta yayi Aure wato usman"bayan shekara 1 matarsa Aysha ta haifi d'an ta sadeeq bayan shekara 4 ta haifi y'ar ta haleematu Ana kiranta da leemart"cikin ikon Allah leemart nada 5yrs hjy jamilah(Ammi)ta haifi sa'ada"daddy da Ammi da Abdallah suka d'auki son duniya suka Azama sa'ada"wanda lokacin da Aka haifi sa'ada Abdallah nada 20yrs"shine da kansa yasaka mata baby"tayi bala'in shak'uwa dashi"tun kafin zuwan sa'ada duniya Ammi na fama da dangin daddy suna cewa" tagama dashi sbd irin soyayyar dayake nuna mata da kulawa"kwatsam shekara 3 da suka wuce daddy yazoma da Ammi da zancen zai k'ara Aure"lokacin sa'ada nada 10yrs"hankalin Ammi yatashi sosai dataga tuni be k'ara Aureba sai yanzun data fara tsufa"dan lokacin 48yrs gareta"wasu najin dad'i wasu najin bbu dad'i"haka daddy ya Auri tsohuwar bazawara balki"tazo da Agolarta hafsat Agidan"wanda ko wata ukku bata k'ullah ba Agidan daddy yasaki Ammi saki 2 "hankalin ta dana Abdallah yatashi matuk'a"kuma yak'i bata sa'ada"Abdallah yasiya mata had'add'en gida ta koma can da zama itada k'anwarta Anty wasilah wacce mijinta yarasu"Abdallah ya cigaba da kulawa da baby sa'ada"saidai yayima umma balki wata iriyar muguwar tsana"yakuma fahimci itace silar raba Auren Amminsa da dadynsa"dama can bbu ruwanshi da ita da kuma y'arta dake bala'in sonsa"umma balki kuwa dama da Asiri ta shigo gidan"takuma raba daddy da matarsa da Asiri"yanzun burunta shine Abdallah ya Auri y'arta"idan haka bata faruba to taga bayan Abdallah ta gaje komai"gashi Abin mamaki data samu ciki saiya b'are..... Abdallah tun bayan yagama primary skul daddynsa ya fiddasa k'asar waje yayi karatunsa Acan sai yasami hutu yake zuwa nigeria"tun tashin Abdallah miskiline na gidan gaba"da iyayensa kawai yake sakewa sbd yataso d'an gata kuma d'an hutu"sai bayan An haifi sa'ada sannan Aka rage jidashi"Abdallah yakammala digree nasa na farko dana biyu duk Akan fannin kasuwanci"lokacin yanada 30yrs yadawo gida Nigeria da d'inbun nassarori"mahaifinsa yagina mishi camporny na buga furnitures na gida dana waje"bayan shekara 2 kuma yagina gidan man fetur, yabud'e super market kusan guda 3"Acikin k'ank'anin lokaci Abdallah yazama yong bolonia"yanzun yanada 34yrs Aduniya"shekara guda kenan da had'uwarsa da fatima preety"itama ubanta nada kud'i"preety Asali cikin tv da jarida ta fara ganinsa"kafin tayi k'ok'arin zuwa office nasa Amatsayin zatayi order d'in gado"daga nan ta Amshi number nasa tafara cusa kanta"shi kuma dama indai bakan kasuwanci kazo kuyi mgn ba zai iya zaman Awa guda bece maka komai ba"tun yana disgata da wulak'antata harta samu tashawo kansa"sbd har kuka da rok'onsa takeyi yasota"hakan yak'ara fasa kansa"yanuna mata zai iya Aurenta idan zataji dokokinsa"sbd daddynsa dama na matsa masa da zancen ya Ajiye iyali"preety tayi murna sosai da hakan"saidai mahaifinta yace"saita Ida karatunta kuma mahaifiyarta dabatada lafiya ta sami lafiya sannan zai mata Aure"dan komai sai anyima mamanta"Abdallah be damuba da preety tasanar masa"shi dama sbd daddynsa kawai zaiyi Aure"sbd shi mutum ne me tsananin biyayya ga mahaifansa..... Abdallah da kamal tun suna yara suke tare har Abdallah yatafi ingila karatu"shi kuma yayi nasa karatun Anan"wanda kamal d'an jaridane yanzun yana Aiki gidan TV"yayinda tj shima da junuid duka Abokansu ne"sai bayan Abdallah yadawo gida Nigeria sukaga yadda yakoma suka nace masa" Abdallah dogone wankan tarwada"kyakykyawan bafulatanin usuli"me cike da kyawun haiba da kamala"yanada bak'ar suma da manyan idanuwansa dayake yawan lumshesu"sbd tsabar cikan gashin girarsa har guda ta kusan had'ewa da y'ar uwarta"yanada dogon hanci dg k'arshe sai yayi d'an fad'i"lips nasa bown ne"be cika yawan mgn sbd dan beson yawan hayaniya"mutum neshi me tsananin kwarjini"yanada zuciya da saurin fushi"saidai beson raini"yanada manyan k'wanji sbd motsa jiki dayakeji"kuma irin murd'add'en jikin nan garesa duk gashi"idan kuwa yana mgn wasu har basuson yadena sbd dad'in muryarsa"mutane da yawa na masa kallon me girman kai"saidai yanada sauk'in kai ga wanda yasan halayensa"Abdallah nada halaye guda 3 masu kyau da mutane suka bashi sheda Akai"na farko yana sallah kan lokacinta"na biyu beyin k'arya zai fad'i gaskiya ko A gaban waye sbd be tsoro be shakka"sai Abu na ukku yana yin kyauta taban mamaki"Abdallah na shaye shaye sanadin b'acin ran rabuwar daddy da Ammi yafara"wanda tj da junuid sune silar fara shaye shaye sa" kuma iyayensa basu sani ba"lokacin da kamal yasani hankalinsa yatashi matuk'a"saidai daya fahimci beshan giya hankalinsa yad'an kwanta"yanadai yimasa nasiha Amma be dena ba"Abdallah be tab'a tsayawaba ya kalli wata y'a mace harya furta mata kalmar so"saidai shi Ayita cewa Ana sonsa yana disgasu"shiyasa beson miye soba"idan yaga namiji yarikice sbd mace ba k'aramin haushinsa yakejiba"musammun da yawan matan dake nuna masa ko baya sonsu to yayi k'azamar hud'da dasu"wanda hakane yasa yake tsanar masu cewa suna sonsa"junuid da tj dai basa zina Amma suna soyayyar shan minti.... Abdallah yahad'u tako ina Akwai izzah da nuna Aji Aduk Inda yashiga"be kuma d'aukar raini"sunan big man kuwa A jami'a friends nasa suka saka mishi shi.... ************** wani had'add'en garden ne na hutawa wanda da kaga wajen zaka tabbatar da if you're not in the first social class baza kazo wajen ba"ko ina Akwai grass carpet"zaune take gaban wani table"hand bag nata da wayarta na A Ajiye samqn table d'in"tayi shiru ta lula Aduniyar tunani"Iska na marecen yau laraba na kad'awa gwanin dad'i....gefen zuciyarta kuma tana jiran isowar k'awarta lawisa Awajen"kasancewar tana son zuwa nan wajen dan yana mugun d'ebe mata kewa"tana sanye da jallabiya bak'a ta yane kanta da mayafin"bak'in gashin dake gaban goshinta ya bayyana"babu make up a samqn farar fuskarta Amma haka be hana kyawunta bayyanaba" dan tanada kyau kamar Aljannah"kimanin kwana 4 kenan dataga wani guy Anan dg nesa"saidai har yanzun zuciyarta ta kasa mantashi da manta fuskarsa"dukda tanada wanda zata Aura nanda shekara d'aya da rabi"koshi batajinsa Aranta kamar yadda takeji dataga wannan guy d'in"d'ago kanta tayi sbd motsin mutane dataji"kowa nata harkan gabansa"wasu samari da y'an matan nata fira suna shan drinks ko ice cream"wasu kuma manyan mutanene suna maganar data shafi Aikinsu.......gabanta yayi mugun bugawa! sbd hango guy d'in datayi dg gaba yana tafiya" sai mutane wasu Abayansa wasu Agefensa suna biye dashi"kallo d'aya ta musu ta d'auke kanta......jama'a pls ku d'an koma d'aga can ciki sbd big man ya iso"kuma nan farko farko yafi yawan zama shida muta nansa"cewar wasu security's dake Aiki Anan"sosai Abin yabama *ummul khairy* mamaki"kud'i ta biya ta shigo wajen da sauran mutane"haka shima kud'i ya biya to Akan me za'a ce su matsa ?wayafi Anan wajen??"dukta tambayi kanta Acikin zuciyarta"batare data san wama Ake nufi da big man d'in ba"juyowa tayi da mamaki taga duk gaban tables d'in bbu mutane sun koma can gaba"sai ita kad'ai kawai....tj yaja tsaki yana fad'in ita waccan meyasa barata tashi ba bayan Ansanar kowa ya matsa??junuid yace"sbd tana tak'amar k'ilan tanada kyau ko?sam Abdallah be lura da ummul khairy dake zaune ba can nesa"saida yaji kalaman su tj sannan ya lura da ita"kamal yabisu da kallo sbd yafahimci suna k'ok'arin d'ora big man hanyar banza yadinga wulak'anta mutane"wanda shima jiya Aka bashi sallama yabiyosu nan d'ansu d'ebe kewa"kallo d'aya big man yamata yaji wani irin mugun haushinta"musammun daya lura ko Ajikinta tanama danna waya ma"bayan Ansanar kowa yatashi sbd raini shine ta zauna ga sa'an wasanta ko??"duk ya Ayyanah hakan Aransa yana cije baki"yana nufar table d'in da ummu ke zaune"wanda tun kafin ya iso k'amshin turarensa ya rigasa isowa"su tj na biye dashi"gaban ummu yafad'i data fahimci nan suka doso"saidai ta had'e rai sbd itama bata d'aukar raini"tana kuma tambayar kanta idan sun iso miye zasuyi mata to??"........cike da izzah da gadara Abdallah dake sanye da k'ananun kayan da suka masa masifar kyau yatsaya daga gefenta yanata cin magani"kamal ya kalleta ya kallesa"bbu wanda yayi mgn"cikin zazzak'ar muryarta tace"malamai bashi ko tara konaci ban biyaba da zakuzo kumin tsaye samqn kai??"ta fad'a cikin masifa"tj yace"ke dallah rufema mutane baki"kinsan gaban kowa kike ne?"ko kuwa bakiji Ance kutashi Anan ba big man ke zama nan waje Jen da mutanansa...ummu bata ko kalli gefen da tj yake ba"sbd lokaci guda taji wata muguwar tsanarsa"Abdallah ta kallah suka had'a ido"Atare k'irjinsu ya buga!"dukda yamata kwarjini taji kuma mugun shakkarsa Arabta Amma batajin zata iya nunawa"harara me rai da lafiya ta wurgo masa tana fad'in........✍️ 🤔🫣🤫tofa ga Abdallah ga ummu khairy yaya kuke ganin za'a soma wasan??🤣 Ad'aure azuba zafafan comments Yi k'ok'ari ki biya naki domin adama dake Awannan doguwar tafiyar me saka zuciya nishad'i maza ki biya ta nan dan free pages 5 ne👇 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 ❤‍🔥👩‍❤️‍👨AUREN YARJEJENIYA👩‍❤️‍👨❤‍🔥 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 it's rometic love story❤‍🔥💔 Story & written by mommyn fareesa wannan shafin nakine halak malak *fatima Ahmed shema*💖💓 free page 3&4 .......harara me rai da lafiya ta wurgo masa tana fad'in"malam lafiya zaka tasani gaba kana kallo??"tukunnah ma waye shi wanda wannan d'an koron ke zuzutawa haka?"inaso na gansa naji yanada wuta ko aljannah balle yasakani ciki??"kud'i na biya na shigo nan kuma sune kuka biya kuka shigo ko?to Akan me zan tashi sbd wani?"bbu wanda ya isa yakafamun doka Anan"ta k'are maganar cikin k'arfin hali da nuna ko Ajikinta"kamal yasaki murmushi sbd yaji yarinyar tayi bala'in burgesa data disga TJ tanuna kuma bata tsoron kowa"Abdallah ya kallah yaga bbu Alamar rahama Asaman kyakykyawar fuskarsa"yana dai bin ummu da wani irin mugun kallo.....ke !dakata karki gaya mamu maganar banza"ga big man nan Agabanki"zai iya b'atar dake da Ahalinki bbu Abinda zai ita faruwa"zakizo kina gayama mutane mgn son ranki"ko Anfad'a miki kinada Ajin dazai kulaki ne??"cewar junuid"kamal yace"pls ya isa haka"duk kace nace be tasoba"ta fad'i iya gaskiyarta ne"yaka mata muje ga kujeru can mu zauna dan banga Amfanin tsayuwarmu Anan ba"wani banzan kallo junuid da tj sukabi kamal dashi"yayinda ummu gabanta keta dukan tara tara "ranta yabata wannan kyakykyawan mutumin shine big man"tayi mamakin izzarsa da har yanzun beyi mgn ba yana dai tsaye yana danna waya"yayinda Acikin zuciyarta taji kamal ya burgeta sbd gaskiyar dayake fad'a"tana wannan tunanin ta d'auki hand bag nata da wayarta ta mik'e tsaye da nufin tabar musu wajen"saidai tanaso ta wuce shi kuma yana tsaye bbu dama dole saiya gyara sannan ta wuce"kamal kuwa yayi mamakin Abdallah sbd yasan be shiga sabgar mata"saidai ranshi yabashi kodai cin mutunci zaiyiwa yarinyar nan"wacce yaga Alamar tarbiyya da kamun kai Atare da ita"musammun dayaga bata damu ko rikicewa da ganin big man ba.....ka gyara zan wuce! sanyayyar muryar ummu ta katsema kamal tunaninsa"Abdallah ya d'auki kusan second 10 kafin ya d'ago kansa ya watsa mata manyan idanuwansa"Atake taji k'irjinta yabuga"ta d'aure fuska tana d'auke kanta"koma matsowa yayi dab da ita har tana jin hucin numfashin sa"subahanallahi! ta fad'a tana matsawa"K wawiya! yafad'a cikin daka tsawa"hakan be hana tattausan muryanshi bayyanah ba"kin isa ki tsaya ki gayamun mgn ki kuma wanye lafiya??"never idan kinyi wannan tunanin"yafad'a yana girgiza kansa yanuna ta da yatsa"dubeki shashasha jiki na d'oyi da tsami"Ayanzun zan nuna miki tabbas inada k'arfin iko"banida wuta banida Aljannah Amma zakisan inada k'arfin iko ga wanda yyi gigin shiga gonata"yafad'a yana jan tsaki kamar zai huda harshensa"ya zaro handkcheef ya tsoshe hancinsa"junuid da tj suka saki dariyar rainin wayo suna nuna ummu"yayinda body guards nasa suma suka kama dariyar"sauran mutane dake can nesa suna kallo Amma basusan me suke fad'a ba"wani irin yanayi na b'acin rai ummu ta tsintsi kanta Aciki"tana jin ba k'aramin muzantata big man yayi ba"batace komaiba saidai fuskarta bbu Annuri"bata kalli ko wannan suba tayi k'ok'arin tafiya"big man na yatsina fuska yasha gabanta"batace komaiba tayi dai tsaye.....big man kabar musu yarinya ta tafi mana"banga wani laifin data maka ba"Amma ka mata irin wannan wulakancin....kamal sau nawa zance kadena shiga Abinda be shafeka ba?"cewar big man cikin fushi"ummu tayi k'ok'arin koma tafiya.....caraf big man ya damk'i hannunta ya maidota baya"Afusace ta juyo ta tsinkesa da mari tana huci tace"idan kasaba rik'e hannun shashashu toni ba irinsu bace"I hate you!...tsit sukayi dg body guards nasa har zuwa su junuid sbd tsantsar mamakin Abinda yarinyar nan tayi"kamal kuwa beso haka ba sbd yasan big man bazai k'yaletaba"shi kuwa uban gayyar shafa kuncinsa yayi da girarsa ta dama yana wani irin mugun murmushin daya bayyanar da tsantsar kyawun halittarsa"wanda kamal daya gani yasan mugun Abu zai Aiwatar idan yana irin wannan murmushin"sannan kuma yana rik'e da hannun nata be sakiba yamasa wata iriyar damk'a ta mugunta....body guards nasa suka nufi ummu! kubarta"ya fad'a Anutse"ita kuma tanata kiciniyar k'wace hannunta"big man ya had'e rai sosai yana dubarta kamar yaga Abin k'yama yace"zasu barki ne dan ki kafa tarihin kin mari mutum kamata"bayan kina banza k'azama kuma kucaka! ina mai tabbatar miki da cewa" zakiyi nadamar dabaki tab'a yin irinta ba Arayuwar ki...Ai big man hukuncin daya kamace ta shine reping!cewar tj" gaban ummu yayi wani irin mugun fad'uwa ta zaro ido da Alamar razana Asaman kyakykyawar fuskar ta"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! yanzun har Abin yakai haka Abdallah??"cewar kamal cikin fushi"kasan me suke shirin sakaka ka Aikata kuwa??.....saurin cika hannun ummu Abdallah yayi sbd cizon data gartsa masa"tayi k'ok'arin guduwa"Abdallah yadubeta da nufin yabita"kamal ya rik'e masa hannu"yana fad'in kasan illar Abinda kake shirin jama kanka"kanaso duniya tamaka wata fassara ne??"ka cikani kamal ko kuwa na rabu dakai har Abada"cewar big man cikin hargiwa yana watsama kamal mugun kallo da idanuwansa da suka rine zuwa jaa"saime Abdallah idan ka rabu dani?"sbd na fad'a maka gaskiya kace haka?"to bari kaji su da kake tak'ama dasu wata ran zakayi nadamar saninsu Arayuwarka"tunda suna sakaka hanyar banza.....wace irin banzar mgn ce wannan kakeyi haka kamal?"cewar junuid"kamal yaja tsaki yana fad'in ban saniba"yacika hannun big man yana fad'in bbu damuwa na fita rayuwarka kaje kayi Abinda kaga dama"yana fad'in hakan yajuya yayi tafiyarsa"Alokacin kuma ummu tabar wajen Aguje"tana fitowa bakin get me nafef nayin parking zai Ajiye lawisa dan ta shiga ciki"jikinta na rawa tace"karki fito lawisa yamayar damu gida Akwai matsala"ta fad'a tana shigowa cikin nafef d'in tace"ja muje Anguwar tudun wada"lawisa ta kalleta tana fad'in k'awata lafiya naganki arikice??"lawisa nida koma zuwa wajen nan har Abada"bazan tab'a yafe masa ba"waye wai?"ko wani Abu mubashshir d'in ya miki ne?"ah ah mubashshir ma yana Abuja"ta fad'a tana fashewa da kuka"lawisa tayi salati"tana fad'in pls kiyi hak'uri kiyi shiru ki sanarmun meke faruwa ne?"k'in shiru tayi taci gaba da kukanta"saida tayi me isarta sanan tayi shiru tana jan Ajiyar zuciya"lawisa kuwa bari tayi su sauka dg cikin nafef d'in taji meke faruwa"bayan sun iso Anguwar su"suka sallami me nafef d'in"kai tsaye gidansu lawisa suka nufa"a compound d'in gidan suka zauna kan plastic chairs"lawisa ta kalleta da damuwa tace"pls ummu ki fad'amun meya faru?"tsaki taja ta shiga sanar mata komai.....lallai Abin da ban mamaki"kema kinyi kasadar marin mutum kamar *Abdallah mohd jibo* ta yaya kikasan sunansa?"tunda naji kince big man nagane shine"kuma dama Anan nake yawan ganinsa idan munje"to yau kin rigani zuwa shine kika zauna Inda sukafi yawan zama"idan baki mantaba can ciki nake janki muje"batun keda koma zuwa wajen har Abada be tasoba"na farko zai d'auka kinji tsoro ne"na biyu zai iya bincike yagano gidan ku yamiki wulak'anci sbd yanada girman kai...yaushe matsalata zatazo k'arshe lausy?"dg wannan sai wannan"na maresa ne sbd hannuna daya tab'a"saidai na kasa manta Abun lausy"idan kuma muka cigaba da zuwa ya wulak'antani fa?"bayan kinsan waye mahaifina"da shima ta kansa yakeyi bazai iya bimun hakk'ina ba koda Ancutar dani"hakane k'awata na sani"karki manta big man yanada kud'i hakama iyayensa"idan yaso yamiki wani Abu rik'esa da kikace Anyi hakan bazai hana ya miki ba"jibi zamu koma mu zauna Inda muka saba zama"idan yazo miki da wani Abu ki bashi hak'uri ya wuce kawai"bazan iyaba"sbd na tsanesa lausy"iya Abinda nasani be isa yamun Abinda Allah be mun ba"saidai batun raping yatashi hankalina wlh"karki manta damuwar danake fuskanta Agidan mu sbd na jima banyi Aureba"shin idan yayi sanadin dana rasa martabata me babana da kishiyar mamana da kakata zasu fad'a??"in sha Allah hakan bazai faruba dansu tsorataki suka fad'i haka"ki kwantar da hankalinki k'awata insha Allah komai zaizo k'arshe"bana zaton Anan kurkusa matsalata zatazo k'arshe lawisa"gara ke kin kusan Aurenki nanda wata 4 "ni kuwa saifa nan da shekara guda za'a saka biki har Ayi auren"cike da tausayawa lawisa keta bata baki da rarrashinta"harta d'an sakko sannan sukayi sallama bata shiga cikin gidan ba ta nufi gidansu.... Cikin tsananin b'acin rai da zafin zuciya big man da mutanan sa suka bar garden d'in"junuid da tj basu furta komai ba sbd yadda sukaga ran mutumin nasu yab'aci" sun tabbar da cewa" sukayi mgn zai musu rashin mutuncin dabasu zato"Ahanya suka sauke su tj"Abdallah kuwa gidansu dake malali aka nufa dashi"tun dg bakin get dg waje zuwa cikin katafaren gidan Anguwa guda security ne"driver yayi horn aka bud'e masa get"yana gama parking Aka bud'e ma big man k'ofa yafito" fuskarsa Ad'aure tamau ya wuce cikin gidan"gidane na Alfarma wanda Aka kashe dukiya wajen ginashi"wanda kaf a Anguwar Antabbatar bbu gida me kyau kamar gidan Alh mohd jibo"kai tsaye babban parlourn gidan Abdallah yanufa cikin isa da izzah"yana rik'e da wayoyinsa"haka yatura k'ofar yashiga kamar Ammasa tilas"murya can k'asan mak'oshi yayi sallama"sa'ada da hafsat na zaune kan kujera"hafsat na chats gabanta kuma farfesun naman rago ne da fruits da drinks tanaci"cikin yanga da yatsina tamkar gidan ubanta"sa'ada kuwa kallo takeyi a TV"sai mai Aiki dake zarya tsakanin dining area zuwa kitchen "sa'ada kuwa sam bataji sallamarsa ba saidai mayataccen k'amshin turarensa data shak'a yasaka tayi saurin d'ago kanta ta kallesa zai nufi part nasa"saidai Atake ranta yabata yana cikin b'acin rai sbd yadda taga ya had'e rai "da murna ta tashi tana fad'in oyoyo my sweet heart! ta k'are maganar tana k'ok'arin hugging nasa"kallon da watso mata yasaka tayi tsaye cak"hafsat tayi k'asa da murya tana gaidashi"yaja doguwar tsuka ya haye upstairs"sa'ada tabi bayan sa da sauri"saidai tana zuwa parlourn sa tasamu yashige bed room d'insa"ta turo baki ta sakko down stairs ta wuce d'akinta sbd tayi sallah sai taje suyi dinner"sbd ya d'auki kuku ke musu girki be cin girkin umma balki.....zuciyar big man Acunkushe take yashige had'add'en bed room nasa dayaji kayan more rayuwa aljannah duniya"gaban mirror yatsaya yana cire link d'in hannun rigarsa"bbu Abinda yake tunawa sai time da ummu ta maresa"tsaki yaja yana jin muddin be mata hukunci ba bai cika Abdallah ba.... haka ya daure ya shiga wanka da nufin idan yafito yatafi masjeed"bayan yagama wankan yayi kwance cikin bahon wankan yatuna time d'in da wannan k'azamar yarinyar take gaya masa mgn harta maresa"never! yafad'a da k'arfi yana huci yacigaba da cewa" bazan tab'a barinki ba saina miki Abinda na wulak'antaki"yafad'a yana huci tamkar wani tab'abbe"yaja tsaki yana fitowa dg cikin bahon wankan ya d'aura towel yayi alwalah"saidai lokacin daya fito dg bath room yaduba time"harma An mance da gama sallah"bayan ka'idarsa yana shiga bath room 6:30pm sai 6:50 pm yake fitowa"10 minit ya ishesa ya shirya yaje yabi jam'in magrib da ake tayar da sallar da k'arfe 7:00pm"Amma yanzun gashi 7:10 pm yafito dg bath room"yab'ata kusan 40minit Aciki"tsaki kawai yake ja bbu ko k'akk'autawa"yana jin wata iriyar muguwar tsannar ummu Aransa" sbd tayi sanadin daya zauna yab'ata lokacinsa cikin damuwa da tunani"Abinda wata y'a mace bata tab'a yin sanadin yashiga ba kenan"kasancewar sa me bama lokaci mahinmanci Arayuwarsa"shiryawa yayi cikin bak'ar jallabiya wacce tayi masa masifar kyau" Aciki n d'akin yayi sallar magrib"bayan yagama ya fito da nufin yatafi yayi sallar isha'i a masjeed" A parlour ya sami sa'ada zaune kan kujera tayi tagumi"tausayinta yaji sbd yasan yanzun shine komai nata"tana ganinsa ta taso ta fad'a jikinsa tana fad'in yaya Abdallah mena maka pls?"nidai ka kiramun Ammi nah mu gaisa ko?"ta k'are maganar cikin shagwab'a"baby meyasa bakya jin mgn?"bance kidena hugging nawaba sbd kin girma?"yak'are maganar yana janyeta dg jikinsa suka zauna kan kujera"fuskarsa Ad'aure yace"sau nawa zance miki karna koma ganinki kin zauna Inda shashashar yarinyar nan take?"Ayya yaya nike zaune parlourn shine tazo ta zauna itama"dg yau na hanaki zaman parlourn"bed room naki Akwai tv kiyi kallonki Acan"idan ina nan kiyi kallon nan"Ammi kuma Anjima zan kira miki ita"to yaya ina zakaje yanzun?"masjeed! yafad'a Agundure"kasiyamun ice cream pls"dato ya Amsa yayi shiru yana tunani"tsaki yaja daya tuna da kamal da kalamansa"shi kansa beso yarabu da kamal"yasan kuma tabbas su tj sbd Abin hannunsa suke tare dashi"kamal kuwa yasan yanada rufin Asiri iya bakin gwargwado sbd yana Aikinsa yana samu kuma mahaifinsa shima yana dashi"sau tari zai yima kamal Alkhairi zaik'i Amsa yace masa "yasamu wad'anda basu dashi yataimaka musu zasuyi farin ciki"irin wannan halayyar ta nuna k'in son Abin hannunsa tana burgesa da kamal"Amma sbd wata banza shine har zaiyi fushi dashi"to su zuba shida shi"da wannan tunanin yatashi yafita yaje yayi sallah"be dawo gidan ba sai 10 pm"yaje yayi shaye shaye son ransa sbd damuwar da b'acin ran da ummu ta haddasa masa"yakumasha Alwashin bazai tab'a k'yale taba saiya mata hukunci mafi muni"ko dinner beyiba ya shige bed room nasa"be cire jallabiyar jikinsa ba ya kwanta bacci yayi Awon gaba dashi... Ab'angaren ummul khairy.....✍️ wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 ❤‍🔥👩‍❤️‍👨AUREN YARJEJENIYA👩‍❤️‍👨❤‍🔥 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 it's rometic love story❤‍🔥💔 Story & written by mommyn fareesa Free page 5&6 ...... Ab'angaren ummul khairy kuwa"gabanta nata fad'uwa ta iso layin gidansu "Aranta tana Addu'ar Allah yasa babanta yatafi masallaci wajen sallar magrib"sbd tasan idan yaganta saiya gaya mata mgn me zafi"cikin sa'a ta samu soro bbu kowa"Ahankali ta shigo tsakar gidan da sallama"mama na zaune tana Alwalah"goggo luba na tuk'in tuwon dare"Amsa sallamarta mama tayi tana fad'in kun dawo ne?"Eh lawisan ma ta wuce gida......A hayye nanaye! Ayi dai mugani idan tusa na hura wuta"Anje yawon banza An fake da wani batu daban"cewar goggo luba tana tab'e baki"Aranta tana ganin yaka mata ta koma gun bokonta, ta koma sabon shiri sbd kar ummu ta Auru"dan ta lashi ta kobin ummu baza tayi Aureba tafi y'ay'an ta hutawa"bayan kyawun halitta data fisu dashi....ummu da mama kuwa gefen da goggo luba take basuma kallah ba"sbd sun saba da mugun halinta"kullum Addu'ar mama Allah yabama ummul khairy miji na k'warai tayi Aure ko hankalinta dana ummu zai kwanta"d'aki mama ta shiga maganganun goggo luba na sukar zuciyarta ta kabbara sallah"ummu kuwa Alwalah tayi ta shigo parlourn ta samu mama na raka'ar k'arshe"itama sallar ta kabbara"bayan ta idar taci gaba da Azkhar"Abinda yafaru tsakaninta da Abdallah yana mak'ale Aranta"tarasa meyasa data tuna shi sai taji fad'uwar gaba?"Addu'a ta shafa ta fito tsakar gidan da kud'i Ahannunta sbd ta samu yaron da zata Aika Asiyo mata credit"lokacin kuma goggo luba na kwashin tuwo"mariya ummu ta kallah tana fad'in mariya Amshi siyomun kati MTN dan Allah na 500....babu Inda zataje da daren nan"keda kika dawo daga wajen yawon gantali me yahana Acan baki siyo katin ba??"yawon gantali kuma goggo?"Eh mana"kullum kina fita Ana fakewa da wajen Aiki kike zuwa ko Anguwa to munsan kom..wa'iyazubillah! ki kyautata zato sbd zato zunubine koda yakasance gaskiya"kuma na barki da Allah....eyye?ni kike gayawa mgn ummulkhairy?kafin ummu tayi mgn babanta ya shigo tsakar gidan"kukan munafurci goggo luba ta saka"gaban ummu ya fad'i"baba yakalleta yace"lafiya lubabatuna kike kuka?"zagina ummulkhairy tayi mlm! sbd nace dare yayi bazata Aiki mariya siyen kati ba....dan ubanki ita kika zaga?"wato uwarki ta turoki ko?"ke y'ar iska zaki zageta"kin gand'amemun Agida" har Asiya k'anwarki ta hud'u tayi Aure ke kina nan tulke Agida?"shine Abin naki yazo kan matata ko?yafad'a cikin d'aga murya"ummu ta fashe da kuka Aguje ta shige cikin d'akin su"babah ya dinga bama goggo luba hak'uri"tana kukan munafurci ta nuna bbu komai"zuciyarta kuwa fari k'ar"gefen tabarma baba ya zaunah yanata zage zage"harta gama rabon Abincin ta Ajiye masa nasa"ta kira mahmood yazo ya d'auki nasu data ligara musu"wanda su basuma dogara da Abincin gidan ba"mama ta dubi ummu tana murmushi me ciwo sbd taji komai daya faru tace"kiyi hak'uri ummulkhairy"Aure da mutuwa da haihuwa duk lokacine da yazo za'a yi"kici gaba da Addu'a mahakurci mawadacine wata ran Inda rabo"inaji Ajikinah zaki zama Abin kwatance wata ran"kuma insha Allah hawayen da muka zubar Agidan nan bazasu tashi Abanzabq"duk bak'in ciki da b'acin rai na d'a namiji da kishiya nagani na had'iya"cikin ganima nakeyi"Amma yanzun Abubuwa sunyi sauk'i Akan da sbd dogaro da Allah da mukayi"sbd haka ki manta da komai kiyi Abinda ke gabanki....sosai taji sanyin kalaman mama Azuciyarta"tayi shiru batace komaiba"Ahaka umar ya shigo cikin matsakaicin parlourn dake d'auke da kujeru name rufin Asiri"umar ka dawo ne?"Eh mama"Anty ummu lafiya naga kamar kinyi kuka?"babu komai ungo Amsomun kati"no barshi na siyo miki inada kud'i"batace komaiba yafita dg cikin d'akin"kular jalop d'in wake da shinkafa mama ta d'akko ta zubama umar idan yadawo yaci"sannan itama ta zuba nata"tabar sauran sbd ummu da mahmood da Aminu idan zasuci"dan ita mama batama cin girkin goggo luba"girkinta takeyi daban kullum.... Mlm rufa'i haifaffan d'an garin kaduna ne kowa nasa na Anan"ya had'u da hajara datazo suna Anan kd suka kama soyayya"wacce ita y'ar Asalin maiduguri ce"basu jimaba sukayi Aure"Aka kawo hajarah kaduna"danginta basuson Auren dandai tanace shi takeso"suna zaman lafiya da soyayya"kasancewar ga gidan mlm rufa'i ga gidan iyayensa"hjy yaya itace mahaifiyarsa su biyune kawai ta haifa duk maza shida jafaru"kafin kuma rufa'i yayi Aure mahaifinsu yarasu"kowa yasan y'an mai duguri da iya kirsan zaman Aure da Ado da lalle da turaruka"tuni hajara tayi katutu Azuciyar rufa'i"baya ganin kowa gabansa sai ita"sannu Ahankali tun hjy yaya bata damuba har y'an gulma suka fara tsogumin an mallake mata d'a"Aikuwa ta fara nunawa hajara k'i"wanda lokacin harma An haifi ummulkhairy"dg ita sai Aminu sai Umar"wanda Ana goyonsa ne hjy yaya ta tada fitinah sai rufa'i ya Auri lubabatu y'ar k'anwarta dake masifar sonsa"hajara"wato mama ta tashi hankalinta"shima rufa'i duk yadamu sbd beson Luba"haka dai Akayi wannan Aure sbd bin umarnin mahaifiyarsa"kasancewar gidansa nada girma"itama Aka gina mata ciki da parlour Aka kawota"da farko lafiya qlau suke zaune da mama"sai bayan tashiga jikinta sannan tafara nuna mata mugun hali da k'i"daga farko babah yana Adalci"Amma Luba na haihuwar y'arta ta farko Asiya ta dawo dg wankan gida"gaba d'aya baba ya burkice kanta"banbanci k'arara yake nunawa"ga hjy yaya na nuna so ga Luba da goyon bayanta kan komai"lokacin kuma mama takoma haihuwa Amma bbu rai"saima tayi Allura"sbd gaba d'aya hidimar yaranta 3 tadawo kanta"yayinda Luba keyin ciki da goyo"kuma Abin Allah ya'y'a mata take haihuwa"saida tayi Asiya,humaira, Amina,mariya , zqinab"lokacin kuma data haifi mariya mama na goyon mahmood Autanta"Luba kuwa hankalinta yatashi dataga batada d'a namiji sai y'ay'a mata har biyar"mama kuwa maza 3 gareta mace guda wato ummulkhairy"gashi kuma ummu tafi duka yaran gidan kyau"hakan yasa Luba ke nuna hassadarta k'arara"tayi Asirin da babah yadena hidima dasu"mama ta dawo itace komai nasu"Abinci kawai yake basu"in bacin bataso tabar y'ay'an ta datuni tarabu dashi"gashi mahaifinta yarasu sai mahaifiyarta innah"da yayanta kawu salisu sai k'aninta kawu kabiru"suna kuma matuk'ar taimaka mata sbd suna dashi"mama tayi Aikatau da wankau da markad'e sbd tasamu Ilimin yaranta ya inganta"musammun ma ummu data taso da kwazo da hazak'a"cikin ikon Allah ummu ta gama primary taje secondary school"bayan ta gama taci gaba da jam'ia"har tayi digree shekara guda data wuce tasami Aiki na koyarwa tana d'aukar Albashin ta duk wata 80k"yayinda Aminu yana label 2 yanzun"umar kuma ya kammalah SSCE nasa last year zaije jam'ia"mahmood kuwa yana js1"tunda ummu ta fara tasawa ta fahimci irin wahalar da mahaifiyar su kesha Agidan su "ya zama ubansu yatsanesu basu rabarsa"mama itace komai nasu"tayi b'ata da kowa mamace komai nata"tun ummu nada 15yrs maza suka fara yimata caa"saidai mama bata barinta kula kowa sbd tanada burun tayi karatu me zurfi"lokacin datayi SSCE kuwa tak'ara zama cikakkiyar budurwa"maza masu hannu da shuni nata nuna suna sonta"lokacin hankalin Luba yatashi"ta shiga bin malamai sbd ummu ta rasa masoya"dukda haka kuma jifa jifa Ana zuwa wajenta"ummu da lawisa tun suna primary skul suke tare"sun shak'u da juna sosai"gashi kuma Anguwarsu guda"dandai gidansu lawisa na farkon layin su kuma suna dg k'arshe"to har suka girma Amincin su na nan saima Abinda yayi gaba"saidai mahaifin lawisa yanada Hali"yana kuma k'ok'arin yiwa ummu Alkhairi da hidima"danko kaya yana yawan yi musu iri d'aya"hakan na k'ona ran goggo luba sai tayita zuga babah da cewa Ai ummu rok'onsu takeyi"lokacin da ummu takai 23 yrs Alokacin baba da danginsa dasu hjy yaya kakar ummu suka tasota gaba da zancen tak'i Aure ta gand'ame Agida"lokacin tana shekarar k'arshe a skul"sai Allah yakawo mata wani nasir"d'an gayu me wadata suka fara soyayya dashi"lokacin itama lawisa bata jima da had'uwa da nura ba"har kud'in gaisuwa nasir yakawo da nufin bayan ummu ta kammalah bautar k'asar ta za'a saka musu ranah"Abin tashin hankali saidai mama da ummu sukaji labarin Ansaka ranar Auren nasir da Asiya babbar y'ar goggo Luba me 18yrs"hankalin mama yatashi"Amma sukabar komai ga Allah"ummu batama kula samari Amma sbd tanaso tayi Aure kodan sbd surutun da ake mata saita kulasu"saidai da mutum yazo kamar Abin Arzik'i saiya dena zuwa"Ahaka har tayi service ta gama"kawu kabiru yasamar mata Aiki sanadin wani uban gidansa"lokacin kuma Aka sha bikin Asiya da Nasir"wanda mama da ummu sunyi matuk'ar hak'uri sbd haibaici da Aka dinga sakar musu wai ummu har takai 25yrs batayi Aure ba"Aikinta na koyarwa taci gaba dayi"yayinda Aminu ke karatu yana Aikin kanikanci"umar kuma yana tsaron shagon wani uban gidansa na provision"cikin y'an watanni mama ta canza"Aminu da ummu suka siya mata kujeru da TV k'arama da receiver"sannan suka saka mata tayis a parlourn ta"suka mata fenti"bayan an k'ara kwana 2 kuma ummu ta siya mata fridge k'arami sbd sudinga shan ruwan sanyi"mama kuma tana k'ananun sana'ointa na gida"suci me kyau susha me kyau itada yaranta"tasama baba ido shida muguwar matarsa"dan duk ranar girkin Luba yake kawo Abinci"ranar girkin mama kuma zaice bedashi"sannan saiya jima wani Abu na Auratayya be shiga tsakaninsu da mama ba"wacce tayi kyau Abinta sbd hutun datake samu"dan yanzun da gas ma nan cikin parlourn ta take girki"rabon data kunnah icce tama manta"yayinda Luba duk jiki ya lalace sbd bbu ishashshen hutu da cin abinci me gina jiki"ga hidimar yara"komai tasamu yana wajen bin malamai da bokaye"yara bbu tarbiyya sai zage zage"yanzun haka humaira me 14 yrs d'auke d'auke takeyi dataga An Ajiye kud'i..... mubashshir matashin saurayi ne zaiyi 32 yrs"be jima da had'uwa da ummu ba"tun bata sakashi Aranta ba hardai ta sakashi"suna soyayya yana kulawa da ita sosai"yanzun yana ginin gidansa"yasanar mata saiya ida gini da kammala digree nasa na biyu sannan suyi Aure"ummu batama yadda ta sanarwa kowa ba tayi dai shiru"tana fatan idan tasami wani daya shirya yanzun ta Auresa indai yanada halin kirki"yayinda lawisa An sakq musu rana da nura"itama ta sami Aiki na Anguwar zoma..... Ummu yarinya ce me sanyi hali"bata son raini da wulak'anci"kuma Allah yayita mai tsabta dason Ado da kwalliya kasancewarta jinin y'an maiduguri"farace ita jajir ba doguwaba ba kuma gajeraba"tanada dogon gashi bak'i me taushi"ummu batada rowa tanada kyauta"kuma Akwaita da son Addini"wanda tarbiyyar mama ce hakan"duk Inda zata shiga zata nuna kamun kai da Ajinta"tun tana label 2 tayi sauka"yanzun haka duk week end da safe tana zuwa islamiya"ummu nada masifa idan Aka tab'ota saidai tanada hak'uri"tun tuni suke zuwa wannan garden d'in itada lawisa bata tab'a ganin su Abdallah ba"sai kwanaki data hangosa cikin mutane"sai wannan had'uwa da sukayi"wannan kenan nan gaba zakuji wani Abun... **************** Kimanin kwana 5 kenan da had'uwar Abdallah da ummul khairy"yaje garden d'in kashi biyu be gantaba"yarasa kuma tayaya zaiyi bincike yasan Inda take kodan ya hukuntata?"sbd tayi sanadin b'acin ransa da b'ata masa lokaci wajen zama yayi tunani"ummu kuwa tsoro ne ya hanata koma zuwa garden d'in"babu yadda lawisa batayi da itaba suje tak'i zuwa....Ayau yakama week end ne"tun wajen k'arfe 6na safe mama ta tafi maiduguri wajen sunan k'anwar ta data haihu Anty mairo"ummu kuwa sai wajen 8 ta tafi islamiya"zuwa 12 ta dawo gida"Autah ne kawai tasamu Agidan"su Aminu da umar suna wajen Aikinsu"ta bud'e d'akin su ta shiga"kayan ta cire ta kwanta samqn kujerah tana tunani"kawai saita tsintsi kanta dason zuwa garden d'in koda zataga Abdallah"Amma bazata bari ya gantaba zata saka eye glass bak'i da face mask"wata zuciyar tace"miye Amfanin kije ki gansa,ko kin manta irin wulak'ancin daya miki??"girgiza kanta tayi ta d'auki wayar ta k'irar spark 10 tafara k'ok'arin kiran lawisa"sai gab da zata tsinke ta d'auka"hellow k'awata"na'am"zamujefa yau gurden d'in nan"dariya lawisa tayi tace kin gama jin tsoron had'uwa da Abdallah kenan?"tsaki taja tana fad'in dan Allah kidena zancensa haushi yake bani"dg haka ta yanke wayar"wajen k'arfe 4:35 pm ummu ta fito cikin zazzafan wanka"milk d'in lace ne Ajikinta d'inkin doguwar riga"yanada zanen yallow da golden"saita saka mayafi yellow"tayi d'aurin d'an kwalin ture kaga tsiya"har tulin gashin kanta ya bayyanah Abaya"babu make up samqn fuskarta"saidai kwalli da powder data shafa"yatsun hannunta da tafin hannunta sunsha lalle ja"tanata k'amshin turare na kaya dana jiki"face mask ta saka tabar glass d'in cikin hand bag nata"fitowa tayi tsakar gidan ta rufe k'ofar d'akinsu"goggo luba dake zaune tana sidar plate d'in dataci d'an wake sbd laulayi takeyi tanata kwad'ayi"tabi ummu da kallo Aranta tace"kamar y'ar wani shege"bbu wanda zaice y'ar gidan nan ce ita"Afili saita tab'e baki tana fad'in za'a fita yawon banza kamar yadda aka saba ko?"gefen datake ummu bata kallaba tayi waje Abinta"Ahanya suka had'u da lawisa tana cikin mota"yayan lawisa bilal ne ke driving d'in"yatsaya ummu ta shigo"bayan ta gaishesa motar ta d'auki shiru"har cikin zuciyarsa yana sonta Amma yarasa meyasa bazai iya furtawa ko nunawa ba??....bayan sun iso garden d'in ya saukesu da basu kyautar 10k kud'in shiga ciki"Ajere suke tafiya"ummu ta zaro eye glass bak'i tasaka"gabanta nata fad'uwa"kinga yadda kikayi masifar kyau kuwa matar manya??"hmm! ke nifa yanzun kome nafef na samu indai yanada halin kirki zan Auresa kodan sbd gorin da Ake mun nak'iyin Aure"kima dena kaini can sama Inda ban kaiba"Allah yatsareki da Auren me nafef "Aure kuma lokacine zahilcine kayiwa mutum gorin beyi ba"cewar lawisa suna shiga ciki"dg can ciki suka wuce suka zauna"fira sukeyi sama sama suna shan drinks"k'irjin ummu sai tsawaita bugawa yakeyi"ta duba time 5:12 pm"kamar Ance ta juya ta kalli bayanta.....gabanta yayi wani irin mugun fad'uwa! sbd ganin body guards d'in big man suna nufo Inda suke zaune"na shiga ukku lawisa"ta fad'a cikin rawar murya"lawisa ta dubeta tana fad'in lafiya dai?"kalli bayanki body guards d'insa nefa"juyawa lawisa tayi ta gansu ta d'auke kanta itama gabanta na fad'uwa"karki damu ki nutsuwa babu Abinda zai faru"saidai nayi mamakin yadda suka ganeki....bata rufe bakiba suka dira gaban table nasu suna tsare ummu da ido"dg ita har lawisa babu wanda yatanka musu"kimanin shud'ewar mintina 2 kafin cikinsu wani yace"wajenki both ya Aiko mu yace"ki tashi muje gunsa mintina 5 yabaki karki b'ata masa lokaci....eye glass d'in ta cire tana binsu da kallon banza tana yatsina fuska tace"bazan jeba! idan ya isa shiyazo da kansa mana"koya isa yayi iko danine?"ta fad'a cikin masifa bbu wani Alamar tsoro Atare da ita"hmm! yaro yarone bakisan waye both ba"Ashawarance ki tashi muje tun kina dariya"in kuwa kinfi son mu biyo miki ta bayan gida to bbu damuwa"dan munayin komai ne Abakin Aikin mune"k'awata tashi kuje dan Allah"cewar lawisa"ummu batayi mgn ba ta mik'e tsaye tana mamakin meyasa Abdallah keson shiga rayuwarta?"gabanta nata fad'uwa tace"tashi muje lausy"ah ah zan jiraki Anan"haushi taji sai batayi mgn ba tabi bayan su suna tafiya" ta kuma sha Alwashin zata nuna masa k'arshen Aji dan baza tayi masa mgn ba"k'asan zuciyarta kuma tana mamakin ta yaya suka ganeta bayan tab'oye fuskarta da face mask da glass??".....zuciyartace ta dinga harbawa sakamakon k'amshin turaren big man daya kaima k'ofofin hancinta ziyara"saima sannan ta fahimci sun iso Inda yake"yana tsaye ya Aza k'afarsa guda samqn kujera"fuskarsa bbu Alamar yasan miye wani abu dariya"ya wanku cikin k'ananun kayan da suka masa mugun kyau"da Alama yau Ammasa Aski"dan sumarsa zuwa bak'in sajen dake zagaye Asaman fuskarsa duk sun kwanta lub gwanin sha'awa suna d'aukar ido"kallon body guards nasa yayi "Atake suka bar wajen suka koma gefen dasu junuid da tj suke zaune"Amma bbu kamal Acikinsu sbd har yanzun fushi yakeyi da big man....ummu kuwa batama kallesaba sai danna waya takeyi tayi tsaye"bbu Alamar tsoro Atare da ita tamayi bala'in had'e rai"Azatonsa yadda ta b'oye fuskarta sbd tsoron karya ganeta data zo yanzun zata duk'a ta bashi hak'uri Amma sai yaga bbu Alamar hakan Atare da ita"saima wata rashin kunya da fitsara daya lura tanaji dashi"kusan mintina 5 tana tsaye dg gefen table d'insa bbu me mgn Acikinsu"sosai ransa yab'aci"saidai yasha Alwashin zai nuna mata ita batada Aji"idan baza tayi masa mgn ba to su kwana Anan mana"ya Ayyanah hakan Aransa"ummu kuwa na ganin ta cika 6minit A tsaye beyi mgn ba sai kawai ta juya da nufin tabar masa wajen"Aharzuk'e big man ya finciko hannunta guda"tayi kamar zata fad'i ta dafe table d'in da sauri"yana yatsina fuska yadubeta yace"you have to be careful! bana d'aukar raini"kin isa na kiraki kitafi ne?"sbd ga sa'anki ko?"ya lumfasa yana girgiza kai yace"bakida Aji ko k'imar dazanje wajenki "nadai nuna ikona ta hanyar Azomun dake nan"meyasa baki bujereba tunda kina ganin ke baki tsoron kowa??banza kucakah muna mata"ke A haukanki kin zata zaki mari mutum kamata ki zauna lafiya?"shine zaki b'oye k'azamar fuskarki kizo ki wuce sbd kina jin tsoro ko?"saidai inaso ki sani bana mantuwa kuma bana yafiya!....iya nan yayi shiru yana jan tsaki"ummu ta kallesa ta zabga masa harara tana fad'in ka gama??sosai tabashi mamaki"shifa bbu macen datake gaya masa magana da nuna raini garesa irin wannan yarinyar"kodai rufeta zai sakq Ayine??cikin fushi ya d'auki glass cup d'in dake Ajiye samqn table cike da lemo exotic ya watsa mata Ajiki da fuska"ya jefeta da cup d'in Asaitin fuskarta"duk yadda taso ta kare Abin yaci tura"saida cup d'in yadaki goshinta ya tsage biyu ya soketa"tamkar Abin shiri saiga jini..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un"cewar lawisa data biyo taga lafiya? sbd jin shirun yayi yawa"dafe goshinta ummu tayi hawaye masu zafi na zuba saman fuskarta gwanin ban tausayi"jikinta da mayafinta duk sun b'aci da lemo da jini"big man na tsaye yana huci ko Ajikinsa"lawisa ta k'araso tana fad'in bawan Allah meta maka da zafi Arayuwa da har zaka mata irin wannan zalincin??"ta k'are maganar tana rungume ummu jikinta"kallon up And down Abdallah ya musu gaba d'aya ya matso" cikin kakkausar muryanshi yace"saketa !jikin lawisa na rawa ta cikata"hannun ummu ya fisga yafara k'ok'arin tafiya da ita"tana gunjin kuka tafara turjewa"su tj dake kallon komai suka taso suna kallon lawisa dake tambayar ina zaije da ita??"ke dallah idan big man na Abu ba'a tsaidashi"idan zaki iya kallo ki kallah"tsaki taja tabisu da kallon banza"ummu kuwa uffan bata furtaba"tana dai dafe da goshinta tana kuma biye dashi"sbd ganin idan bata dena turjewaba zai iya jimata ciwo Abanza"saidai hankalinta yayi mugun tashi tana tambayar kanta ina zayaje da ita?"kodai tayi ihu Azo Ataimaketa??yayinda mutane keta kallonsu kamar TV"hankalin lawisa Atashe take binsu"suna fitowa Inda motocinsu suke fake Aka b'udema big man back sit"da k'arfi yajata suka shiga ciki"da sauri itama lawisa tayi kunar bak'in wake tashiga cikin motar"sbd koma miye zai yiwa ummu yamusu Atare.....✍️ zazzafan sharhi sauran pages 2 free page yak'are zak'in labarin na'a gaba daure ki biya naki dan adama dake👇 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 ❤‍🔥👩‍❤️‍👨AUREN YARJEJENIYA👩‍❤️‍👨❤‍🔥 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 it's rometic love story❤‍🔥💔 Story & written by mommyn fareesa free page 7&8 .......wayace ki shigo mun cikin mota?"yafad'a cikin kamulalliyar muryarsa yana tsare lausy da ido"yayinda ummu keta kuka ta matsa nesa dashi tana kiciniyar bud'e marfin dake gefenta dan ta fita"kayi hak'uri na shigo ne sbd bazan iya bari kutafi da itaba"kuma bansan ina zakujeba"bayan Atare da ita mukazo nan"tsaki Abdallah yaja yak'i mgn"driver yaja motar"hakan yasa lausy rufe gefen datake da sauri"dg ita har ummu Inda sunada hawan jini da bbu Abinda zai hanashi tashi"sbd damuwa da shiga rud'anin da sukayi"ko waccensu na tunanin ina big man zai tafi dasu??.....wayar ummu ta hau ruri"ta duba wayar da hannu guda taga mubashshir ne ke kiranta"batayi gigin d'auka ba ta sakata silent"Abdallah yaja tsaki yana fad'in dallah malama ki Ajiye wannan chine phone naki konayi wurgi da ita"kai kuma ka kaimu farhat hospital"yafad'a yana cigaba da danna waya"driver ta Amsa Aladabce"wata b'oyayyar Ajiyar zuciya lawisa da ummu suka saki"da sukaji Inda zasuje"yayinda Abdallah ke mamakin taurin kai irin na ummu datak'i masa mgn"lawisa dai da ummu sun sakashi Atsakkiya kowace na zaune nesa dashi cikin jin fad'uwar gaba"lokacin da suka iso Asibitin har 6 pm tayi"driver na gama parking yafita da sauri"Abdallah kuwa wayarsa yakara Agefen kunnansa"can yace"tj kuje kuyi Abinda yadace sannan mu shigo"ke fita ki jirata dg waje"sosai Abin yayiwa lausy zafi"tana ganin gaskiya izzarsa tayi yawa"wannan dole ummu ta d'auki mataki kan wannan me girman kan"batace komaiba ta bud'e k'ofar zata fita"itama ummu tayi k'ok'arin bud'ewa"Amma ta gefenta tak'i bud'uwa...cikin muryar kuka tace"lausy karki tafi ki barni pls"d'an murmushin gefen baki big man ya saki yana tab'e baki yace"k'aramar marar kunyar k'arya"ada Ai kink'i mgn ko?"tsaki ummu taja"yayinda lausy ta fita dg cikin motar"ban tab'a jin haushi da k'in wani ba kamar yadda nake jin k'ink'a"inaso kasani zalincin dakamun sbd kana tak'ama da dukiya na barka da Allah"sbd shine kawai zai sakamun"mena maka da har zaka fitarmun da jini??"sannan ka tursasa ni nabiyoka bayan bbu wata Alak'a ta sani kota jini tsakanina dakai"karka manta ubangiji zai iya Amshe dukiyar dakake tak'ama da ita sai kayi yaya??"bbu wani dayafi wani wajen Allah sai wanda yafi tsoronsa"Amma sbd kanada kud'i kake ganin kafi wasu???...... d'allin dayayiwa lips nata yasaka tayi shiru bata koma mgn ba"ta kauda kanta tana tunanin kodai besan zunubin dake Akwai ba ga wanda ke tab'a macen daba tasaba....cikin fushi yace"bakisan waye Abdallah ba Amma zan barki ki cigaba damun kallon yadda wawuyar brain naki ke zato"inaso kisani na barkine sbd ciwon dake jikinki Amma hukuncin tsakin dakikamun da gayan mgn zai biyo baya"laifi kikamun shiyasa na sai taki dan banga Alamar tarbiyya Atare dakeba"sani ko Alak'a dakike mgn"nina miki kama da wanda kika sani balle har wata Alak'a ta shiga???"kuskuran shiga gonata dakikayi shiyasa nake bibiyarki da nuna ikona Akan ki sbd yazama iznah gareki"ta yadda idan zakija fad'a zaki tsaya kijane da daidai ke"dana hukuntaki har na shigo dake nan ciki kinga wanda yatsaidani ko yahanani??"Amsa bbu"sbd bbu wanda ya isa"maganata dake ta k'arshe shine ba'a mun musu"yana fad'in hakan yaja tsaki yabud'e k'ofar ya fito....gaba d'aya maganganun sa sun tsayawa ummu Arai"jikinta Asanyaye ta fito itama"ta sami lausy da junuid suna mgn"da Alama tana rok'arsa yabama big man hak'uri ne komai ya wuce yafita dg rayuwar ummu"tana ganin ummu ta nufeta ta rik'e hannun ta"both kuwa k'ofar shiga ciki yanufa cikin takunsa na isa da izzah"yana tafiyar cikin kasaita da nutsuwar data zamo jinin jikinsa"yana shiga sukayi clashing da tj"komai Angama big man ga office can zakuje suyi mata dreesing jinin yatsaya"beyi mgn ba ya gyad'a masa kansa"kafin ya juyo suka had'a ido da ummu da suka shigo suda lausy"harara suka sakarma juna Atare"tamkar wani yayanta yace"ke zoki wuce ciki bance kije da itaba"tunawa datayi beson musu kuma tanaso Amata dreesing d'in kodan jinin yatsaya sai batayi musuba"lausy ta cikata"ta nufi office d'in batayi mgn"big man yaja tsaki suka zauna kan kujerun dake nan wajen..... Ahankali ta tura k'ofar ta shigo da sallama"ta sami doctor d'in namiji da wata nurse"suka Amsa sallamar ta"ta shigo ta zauna kan kujera tana tunanin wannan ikon Allah na wannan d'an rainin wayon"meke damunki bayan fashe goshin??"ciwon kai ne kawai"okay ki zauna Awanke ciwon sai Ayi dressing"nurse d'in ta matso ta fara Aikinta"doctor d'in yatsare ummu da ido yana yaba baiwar kyawun halittartata Azuciyarsa"ba k'aramin dauriya tayiba daba tayi Ihu ba"tadai rintse ido"bayan Angama doctor nata yimata sannu yace"zamuyi miki Allura sai Abaki magan"pls Abada maganin bana buk'atar Alluran"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye"doctor nason tsaida ita sbd yamata bayanin mahinmancin Alluran ga lafiyarta tak'i sauraronsa tayi waje" sbd ganin An kusan magrib gara su tafi gida"fitowa tayi batako kalli gefen da suke zaune ba"zuciyarta na zafi da k'una"wai wani yaji mata ciwo Abanza bbu Abinda zai faru.....Amm Abokina patient d'in taku tak'i yarda Amata Allura fa"cewar doctor dg bayan ummu yana kallon tj"ita kuwa k'ok'arin fita takeyi.....idan kika fita sai ranki yab'aci"taji Amon tattausan muryanshi"juyowa tayi ta kallesa ido cikin ido taja tsaki tana fad'in ka kasheni idan ka tashi Amma saina fita"dg haka ta fita da sauri"saidai bata nufi bakin get ba saita b'oye cikin shifkoki dake bayan windows gabanta nata fad'uwa....big man kuwa mamakin kansa yakeyi sbd ganin yarinyar nason tadinga kunyatashi cikin jama'a"da ido yakafe doctor d'in yana fad'in waye zai mata Alluran??"nine zan mata"tsaki yaja yana kallon lausy dake k'ok'arin tashi tsaye yace"ke wane Anguwa kuke?"Anguwar kawo ne"girgiza kansa yayi yace"k'arya kikeyi"dake da ita duk zaku sani muddin nagano gaskiyar Inda kuke"lausy ta koma ta zauna Ahankali tace"kayi hak'uri na Ari bakin ummulkhairy"kun sami rashin fahimtane da kuma shigar shed'anun mutane cikin case naku"na had'aka da girman Allah kayi hak'uri ka fita dg rayuwarta"Abinda ka mata baka kyautaba koda zakaji haushina"idan tace"ta barka ga Allah zaifa bimata hakk'inta"itama bata kyautaba laifin data maka"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye ta fita"junuid da tj kasa mgn sukayi"yayinda tuni doctor yabar wajen"Abdallah ya mik'e tsaye yana tunanin kalaman lausy"saidai baijin zai barta sbd tsakin data masa"tj kaje ka biyasu kud'insu mu wuce"nakawota nan ne sbd nine sanadin jin ciwonta bisa hukuncin dana yanke mata"yafad'a yana kallonsa"dato ya Amsa ya mik'e tsaye yatafi....amm big man! bana son jin komai"cewar Abdallah yana katse junuid cikin fushi"shiru junuid yayi be koma mgn ba"suna nan har tj yadawo sannan suka fito dg ciki"body guards nasa da driver na nan waje"Aka bud'e masa back sit yashiga mota suka bar wajen.... Lausy na fitowa tayi dealing d'in number ummu"ta d'auka tana fad'in kina ina lausy?"ke kina ina?"sanar mata tayi Inda take taje can ta sameta"suka zagaya can wajen wata baranda suka zauna"ummu tabi kayan jikinta da kallo tana fad'in bansan meye zancewa mama ba lausy?"meyasa mutumin nan bashida kirki da tausayi?"karki damu na bashi hak'uri insha Allah yafita dg rayuwarki kenan"kuma na fahimci musu kika masa har ya miki haka ko?"koma miye na barshi da Allah"naji na tsanesa bana k'aunarsa"bazan tab'a yafe masa ba"shiru lausy tayi tana tunani"ita kanta tarasa meyasa to zai d'auki hukunci da kansa bayan tasan yanada izzah kuma be kula mata?bata furta komai ba "ummu tace"tashi muje kar Akira magrib Anjima zan kira mubashshir d'in"banaso na d'auki wayarsa yanzun sbd karya gane meke faruwa"banaso kowa ya d'aukar mun mataki tunda nace Allah Ai zance yak'are"hakane k'awata Allah ya kyauta gaba"yanzun kawai kisanarwa mama bigewa kikayi kikaji ciwo"nasan batama dawo ba yanzun"zan samu na wanke kayan kafin tadawo gobe da safe"saina sanar mata mun fita dake naci ciwo Agoshi"dukda idan tace" dame? bansan me zance mata ba"bazama ta tsawaita tambayar ba in sha Allah"shikenan muje nasan dai yanzun wannan mugun yatafi"tamkar lausy tayi dariya tadai dake suka fito suka hau Adaidai ta.... misalin k'arfe 8:35 pm big man ne tsaye gaban dressing mirror nasa"daga shi sai guntun boxer"fuskar nan Ad'aure tamau take" Amma hakan be hanashi yin kyau ba"sai k'amshi yakeyi kamar me wanka da turare"k'asan zuciyarsa kuma ummu ce yake tunawa da Abinda yamata da maganganun data fad'a masa Amota"har ransa beso yayi sanadin fitar mata da jini ba"saidai saurin fushinsa yakawo haka"ita kuma gaddamar data masa da nuna bujurewa"yana wannan tunanin yana taje bak'ar suman kansa"wayarsa tayi ringing"doguwar tsuka yaja dayaga preety ce"ga messages nata har guda 3 data turo bema dubaba"Ajiye cum d'in hannunsa yayi yana k'arema manyan k'wanjinsa kallo ta cikin mirror d'in.... knocking yaji Ana yi"ya girgiza kansa yana fad'in baby Allah ya shiryaki baraki bari na huta ba ko?"yak'are maganar yana janyo jallabiya dake samqn bed d'in"brown colour gogagga yazura Ajikinsa yaje yabud'e k'ofar"sa'ada na tsaye ta b'ata fuska"menene?"ba wannan umma balkin bace ta kori yaya sadeeq"dan taganmu dashi Amain parlour yana koyamun karatu gashi mun kusan fara JSCE"dama jiyama haka tacema Anty leemart batason zarya"ina sadeeq d'in?"yatafi fa yaya"kuma har labari yake bani idan baka nan shine ta koresa"jeki gani nan"dato ta Amsa tabar wajen"ciki ya koma ya d'auko wayarsa yakira sadeeq saurayi d'an 22 yrs"bayan yad'aga yace"yazo yanzun yasameshi Amain parlour"kasancewar gidansu leemart danan gidan bbu nisa"shiru Abdallah yayi yana tunanin meyasa wai matar daddy keson yin Abinda ta gadama Agidan?"ya yaba da tarbiyan sadeeq shiyasa yake barinsa da sa'ada"wani time har ta ctv camera yana dubawa yagansu yana koya mata karatu"shine ita kuma zatace yadena zuwa shida gidan yayan mahaifinsa"wayar yasaka gaban Aljihu yafita dg cikin d'akin"yasami sa'ada zaune A parlournsa da kayan bacci Ajikinta ta saka hijab"zo muje babban parlourn"yafad'a yana yin gaba ta biyosa Abaya"Abdallah yari gata isowa parlourn"umma balki na zaune kan kujera ta Aza k'afa d'aya samqn d'aya"tana sanye da doguwar riga ta Atamfa super"tayi d'aurin d'an kwali ture kaga tsiya"jiki duk hasken bleeching"tana kallon tv ga kayan ciye ciye nan gabanta Ajiye samqn center table"kallo bata ishi Abdallah ba"ya zauna kan kujera"sa'ada tazo gefensa ta zauna ta kwantar da kanta samqn kafad'arsa" sa'ada yau shagwab'a kikeji kenan ko?"Abdallah yaya office d'in?"duk umma balki ta fad'a tana k'ak'aro fara'ar dole tana kallon su tanajin kamar ta kashesu Azuciyarta..... sadeeq yayi sallama ya shigo cikin parlourn"sa'ada ta kallesa ta Amsa tana fad'in yaya sadeeq ina Alk'awarin mu?"kai baby gobefa mukayi dake?"b'ata fuska tayi batace komaiba"ya zauna kan carpet yana fad'in yaya Abdallah barka da dare"hannu yad'aga masa yana dannah waya"yayinda umma balki tayi kasak'e da kunne tana jiran jin me sadeeq zai ce?....meyasa kuna karatu da baby ka tafi?"cewar Abdallah yana kallonsa"k'asa yayi da kansa yana fad'in dama umma balkice tace"nadena shigowa nayi girma wai.... Eh Abdallah nice nace yadena shigowa"sbd kaga be kamata yana kad'aicewa da sa'ada ba"kuma tafara girma"banza Abdallah yamata cikin kakkausar muryanshi yace"kana jina sadeeq?"Eh yaya"kaci gaba da shigowa nan gidanku ne karka fasa"sa'ada kuma k'anwarkace koda zakayi Abinda be kamata ba barakayi da itaba balle nasan irin tarbiyyar daka samu"ga wasu nan da yawa dake zaune gidan suna shashancinsu Ana zaton kamar bamu sani ba....mekake nufi Abdallah?"cewar umma balki"Abdallah ya mik'e tsaye yana fad'in kaje sadeeq da safe kun k'arasa"ba shakka ka isa"narasa mena kashe maka Aduniya da kakejin zafinah haka Abdallah??"bemasan tanayiba yakama hannun sa'ada yarakata d'akinta sannan ya haye up stairs"hakan yayi daidai da shigowar daddy cikin parlourn"Aikuwa ta saki kukan kirsa da k'arya"meke faruwa ne balki?"yafad'a yana k'ok'arin zama gefenta"kayi hak'uri Alh bawai zan had'aka da y'ay'an ka bane"Abdallah baya tankamun yatsani ganina Agidan nan"itama sa'ada ya hure mata kunne"yanzun sbd nace sadeeq yadena zama gab da ita tunda tafara girma shine laifi?"nakuma ce yadena shigowa da dare shinefa Abdallah yakirashi Agaba na yace"yaci gaba da shigowa bbu wanda ya isa ya hanashi"dama sbd kai nake k'ok'arin ganin tarbiyyar sa'ada ta inganta"tunda Abdallah da ita basaso shikenan....shiru daddy yayi ransa Ab'ace yace"kiyi hak'uri dan Allah ki barni dashi zanyi maganin su shida ita"dama hak'e nake dashi Akan zancen yayi Aure"yak'iyi sai Abinda be daceba zaiyi"to Ai Aure lokacine Alh"inaga beda wacce yakeso shiyasa be fitarba ko?"kusan hakan"Amma zanji dg bakinsa inba hakaba hafsat zan bashi"indai hakane Aranka Alh Ai bama sai Anji ta bakinsu ba shida ita sai suyi biyayya"ta fad'a baki washe"ah ah bana iya yiwa kowa Auren dole"indai bai fitar ba koya bani zab'i kuma itama tana sonsa shikenan"shiru tayi sbd ba irin wannan Amsar taso yabata ba"yanzun muje ciki ka watsa ruwa kaci Abinci Alh"dato ya Amsa suka tashi suka nufi part nasa.... washe gari misalin k'arfe 7:11 am"Abdallah ne zaune k'asa kan carpet A parlourn daddy"yana sanye da milk d'in jallabiya"yayi kyau harya gaji"kansa Ak'asa yana jiran fitowar daddy yaji laifin daya masa daya gaidashi d'azun da Asuba be Amsaba"dukda ranshi yabashi umma balkice ta had'a masa wani sharrin wajen daddy....zaman me kakemun a parlour Abdallah??"Ai nazata nima banida matsayi A wajenka kamar yadda matata bata dashi"wato kai yanzun jamilah(Ammi) ta hure maka kunne ko?"kayi hak'uri daddy kaji gaskiyar meya faru kafin ka yanke hukunci"kafin nan kayimun Afuwa ka Amsa gaisuwata"hmm! karka bari na koma samun kayima balki Abinda ba daidaiba Agidan nan"sannan dole duk safiya ka dinga zuwa ka gaisheta"zancen sadeeq kuma Ai gaskiya ta fad'a yayi girman dazai shigema sa'ada....kan Abdallah Ak'asa yamasa bayanin Abinda yafaru"shikenan Allah ya kyauta"sai mgn ta k'arshe shine na baka nan da sati 2 ka fitomun da matar Aurenka"ko kuwa wlh na baka mugun mamaki ta had'aka da duk wacce naga dama Aure"duk yaran Abokaina sunyi Aure sunada yara kai banda kai"tunda Allah yasa bakuda yawa"in kayi Auren Ai Ansamu yara Agidan nan ko? Pls daddy kay.....bansan jin komai sati 2 yacika baka fad'amun wacce ka fitarba zan yanke nawa hukuncin"tashi ka bani waje"Abdallah ya mik'e tsaye yafita bbu Alamar damuwa ko farin ciki Asaman fuskarsa.... Wajen k'arfe 7na dare ummu....✍️ Hanzarta biyan naki saura page 1 free page yak'are wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 ❤‍🔥👩‍❤️‍👨AUREN YARJEJENIYA👩‍❤️‍👨❤‍🔥 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 it's rometic love story❤‍🔥💔 Story & written by mommyn fareesa last free page 9&10🙌 ........wajen k'arfe 7 na dare ummu tayi sallama ta shigo tsakar gidan su"gabanta na tsananta fad'uwa sbd ganin baba datayi"yana zaune tsakar gidan yana cin Abinci"gashi Akwai nefa"goggo luba na zaune gefensa tana cin tsire daya siyo mata"babu wanda ya Amsa mata sallamarta Acikinsu sai kallon tsana da mahaifin nata ke jifarta dashi"ta nufi d'akinsu dake bud'e zata yaye labulen ta shiga"da Alama Aminu da umar da mahmood suna ciki...K! dan ubanki zo nan"cewar baba"gabanta na fad'uwa ta nufi Inda yake ta duk'a"daga gidan ubanwa kike yanzun bayan sallar mangarib??"yo dg inafa inba yawon gantaliba da uwarta ta d'aure mata gindi tanayi ko?"idan Anyi mgn Ace wajen Aiki take zuwa"to Ai yau Asabar ce"cewar luba"bazakiyi mgn ba dan uwarki?"dg gidansu lawisa nake baba, munje sunan k'awarmu data haihu"ba shakka"shi wannan ciwon dake jikinki da wannan jinin na uban meye??"bigewa nayi goshina yafashe"sauk'in ki guda hajara bata nan"Amma zata dawo gobe"daga ke har ita zaku sani"nagaji da irin zagin dakike jamun Agari"kina yawon banza da sunan Aiki kink'i yin Aure ko?"to bari kiji bazan lamunci iskanciba"na baki nanda sati d'aya zuwa kwana 10 ki fitomun da mijin Aure"ko kuwa nayi sadaka dake kona huta"wannan wane irin bala'ine?...."kayi hak'uri dan Allah babah "Akwai mubashshir dake zuwa guna Amma sai nan da shekara 1 zai turo lokacin yagama ginin gidansa....bbu Abinda yadameni idan da gaske yakeyi yaturo saiya kama muku haya idan Anyi Auren"na riga na gama mgn"bazan canzaba"idan kin fito da miji ceton kanki kikayi"idan kink'i zan baki mamaki keda uwarki"tashi ki bani waje mutuniyar banza....kuka mecin rai ummu ta saki, tana tashi ta shige d'akinsu"ta sami k'annanta zaune jigum jigum kamar masu zaman makoki "sbd duk cin mutuncin da mahaifin nasu yamata suna ji"kiyi shiru dan Allah Anty ummu"insha Allah za'a samu mafita"kidage da Addu'a"Amma muddin ina numfashi wlh bazan bari babah yakashe miki rayuwa ta hanyar yi miki Auren dole kuma sadaka ga wani"ya zanyi Aminu??"bayan mubashshir bana zaton Akwai wanda zan iya fitarwa"duk wanda yazo wajena kamar za'a yi saiya dena zuwa"gashi najama mama b'acin rai idan tadawo ta samu nata kason"kuyi hak'uri muyita Addu'a"Amma duk Abinda babah keyi matarsa da mahaifiyarsa ne ke zugashi"cewar umar"ummu dai tayi shiru tana sauke Ajiyar zuciya"sun jima suna bata baki harta yi shiru"ta tashi tayi sallah da wanka"tsabar damuwa ko dinner bata yiba ta kwanta bacci....washe gari ma cikin damuwa ta tashi "bayan sun gama Abinda yadace"mazan suka fita wajen neman nakansu"mahmood yatafi islamiya"sannan ta gyara d'akin ta wanke kayan jiya tayi wanka"wajen k'arfe 12 pm ta Aza girki Anan parlourn"sbd ta kira mama ta sanar mata zuwa k'arfe 3 na yamma insha Allah ta iso gida"gaba d'aya damuwace samqn fuskar ummu tana tunanin miye mafita?"bataso tayiwa mubashshir zancen yaturo iyayensa sbd karyaga kamar Angaji da ita Agidansu"to idan yaji zaki Auri wanifa??"wata zuciyar ta tamabayeta"Afili tace"dole nasanar masa gaskiya"sbd kar yaji wani Abu yace"naci masa Amana"zan sanar masa Anjima"Amma bara dai mama tazo naji ta bakinta"na kuma sanarwa lausy naji itama ta bakinta"da wannan tunanin ta gama girkin ta goge wajen tayi sallar Azahar.... Bayan sallar la'asar mama na kwance kan kujera 3seeter tana hutawa"yayinda ummu kecan bed room kwance tana tunani"mama bayan taci Abinci tayi sallah ne ta kwanta"tunani takeyi meya faru jiya Agidan dabata nan?sbd ta lura ummu na cikin damuwa"dukda ta tamabayeta tace"bbu komai"ciwon dataji kuma tasanar mata bigewa tayi....ina hajara take??"taji muryar hjy yaya"kafin tayi mgn harta shigo cikin parlourn itada bahba dake biye da ita"gaban mama yafad'i tadai dake ta tashi zaune tana gaida hjy yaya"bata Amsa ba tayi tsaye tana fad'in magana mukazo miki da ita nida rufa'i"wannan karon baki isa kisa y'arshi ta bujure masa ba"wai meya faru hjy?"cewar mama"babah ya zauna yace"na yanke hukunci dg nan zuwa sati d'aya har kwana goma"wannan yarinyar ta fiddo mijin Aure kona batada sadaka ga duk wanda naga dama"na gaji da zamanta Agidan nan tana yawon banza tana jawomun zagi Agari... Allah yaraba y'ata da yawon banza"me zarginta ko Aibantata insha Allah sai ubangiji yamana sakayya da hakan...ba shakka hajara"sannu marar ta ido "Aidama nasan komai takeyi kece ke sata"yanzun rufa'in kike gayama mgn koni??"wlh nagaji da irin wulak'ancin da Akemun Anan gidan"wlh wlh !muddin kayiwa y'ata Auren dole zan baka mamakin daban tab'a baka shiba"bangaji da itaba"dakake zancen kagaji da ita"nauyinta kake d'auka?"cinta,shanta,Iliminta ,tufatarwarta kasansune dakake fad'in ka gaji??"cewar mama cikin fushi da d'aga murya...lallai kin isa hajara"dani kike mgn zan nuna miki ikona Akan y'ata"bara kwana 10 d'in yacika bata fitar ba ki gani"Ahh to dadai yafi"karka sake kaji shakkar burgan banzan datakeyi"cewar hjy yaya ta fita itada babah"goggo luba dake lab'e taji kamar ta taka rawa sbd farin ciki...... misalin k'arfe 12:35 pm na yau lahadi big man ne ke tafiya cikin nutsuwa baya tare da kowa"yasha gayunsa cikin k'ananun kaya"yanata zabga k'amshi me dad'i"fuskarsa bbu walwala"hakan be hanashi yin kyau ba"yana rik'e da nokia Ahannunsa"Abakin get d'in gidansu leemart yatsaya"masu gadi nata gaishesa yad'aga musu hannu ya wuce ciki"doguwar tsuka yaja sbd hango kamal da leemart tsaye suna mgn "sam ba suma lura dashiba"ita kanta na'a k'asa"kamal kuma ita yake kallo yana maganar"cikin tafiyarsa ta izzah yanufi Inda suke yana koma tamke fuska...wlh da gaske nake miki my leemart"babu wacce nake waya da ita Ajiya sai oganmu dg offi.....doguwar tsukar da big man yaja yasaka kamal yin shiru"leemart ta d'ago kanta ta ganshi tsaye ya had'e rai yana kallonsu"Aguje tabar wajen...malam me ruwanka dani da zakazo kayi sanadin data tafi?"cewar kamal fuska Ad'aure yana kallon big man"shi kuwa sai wannan shan k'amshi yakeyi yana cin magani ya jingina bayansa jikin bango yana danna waya"ya d'auki kusan second 5"kafin ya d'ago ya kalli kamal yatab'e baki yana fad'in yanzun bakaji kunya ba dan Allah? katasa k'aramar yarinya y'ar cikinka A gaba kana mata rantsuwa sbd ta yadda da kai?wannan Ai jama kai rainine da zubda girma"hmm! baza kayi dana saniba sai ranar daka Aureta taga k'arshen girmanka tukum zakaga yadda zata rainaka.....wani irin murmushi kamal yasaki yace"Allah yanunamun ranar dazan mallaketa har taga k'arshen girmana"idan ta gani sai me?"nace sai me ?"bansaniba"cewar Abdallah"hmm! 2 days na barka dasu tj da junuid sbd kuci gaba da Abotarku"okay haka kace?"haka nace mana Abdallah"miye ribar zaman da ba'a bama juna shawara ko fad'ama juna gaskiya??"suna tunzuraka kana wulak'anta mutane hakan shine daidai?"har kamata ina maka mgn sbd na isa dakai ka nuna ba haka ba?"wlh big man ka Ajiye wannan Ak'idar taka Akan SO domin baya shawara idan yatashi shiga....look kamal! idan kasan wannan maganar zakamun kaje ka kirata ku cigaba da firanku"dama Abba zanje na gaida na ganku"babu damuwa bazan koma maka zance Akan soba"saidai inaso kasani muddin baka fita rayuwar ummul khairy ba wlh saina had'aka da Ammi"saidai komai zakayi kayi"ko kuma kasaka Arufeni....yanzun zancen danake maka Abinda yafaru jiya Anata yad'ashi harda bugawa Ajarida"wasu nason yima tambayoyi Akai"matsayinka na babban d'an kasuwa kuma yong bolonia meye hadinka da yarinyar da harka jimata ciwo??"Ayanzun mutum Ake kiwo ba dabba ba"kamar yadda baka damu da rayuwar kowaba kai Andamu da taka"kuma mak'iyanka sun sakq ido sosai Akanka"Ayau da safe naga jaridar gidan buga jaridar gaskiya dokin k'arfe....iya nan kamal yayi shiru"yayinda uban gayyar ke danna waya kamar besan meyake fad'a ba"har kamal yacire ran yaji yayi mgn yanama k'ok'arin tafiya sai yaji yace"wai wannan surutun da kakeyi kodai son kucakar yarinyar nan kakeyi ne??uhmm! Abdallah kenan"idan ina sonta bana jin kunya ko tsoron sanar maka"ina fad'a maka gaskiya ne sbd idan k'anwata Aka yima haka sai Inda karfina yak'are"kuma tanada hurumin kaika k'ara"saidai sbd kanada kud'i baza'abi mata hakk'inta ba"shin idan sa'ada Aka yima haka ba fata nakeyiba wane mataki zaka d'auka??" nasan bazaka lamuntaba"zakayi koma miye kan wanda yamata haka"idan har baza kaso Ayi ma k'anwarkaba kai meyasa zaka yiwa wata??" dan Allah Abdallah karka koma cutar musu da yarinya"bansanka da cutar da kowaba meyasa sai Akanta zaka fara?"wlh duk Inda baka zato zancen nan yaje"ni kaina bansaniba Amma na sami labari"to dana tuna Abinda yafaru last time a garden yasa na yadda"nasan kuma preety ta sani saika tanaji hujjar kare kanka wajenta...sbd inajin tsoronta kota isa na lallab'ata ko??"Ada zan sanar maka da wani zance Amma na fasa"sai kaje da Abinka idan tayi wari maji"ita kuma yarinya ka koma cutar da ita wlh saina sanarwa Ammi kaji na rantse"tsaki Abdallah yaja yabarma kamal wajen"kamal ya girgiza kansa yana murmushi"shi kansa yasan be iya rabuwa da Abdallah sbd yana k'aunarsa dan Allah"kuma wasu dg cikin halayensa sun masa sosai"Abdallah na burgesa da baya neman mata"ya tabbatar Inda wanine yadda yaga yanada dukiya zaita neman mata"yanzun kuma gashi mutane y'an kuji ku gani har sun fara zancen wai maganar banza yayima ummu shine tak'i yarda saiya wulak'antata"shiyasa dayaci karo da jaridar yak'i bari gidan tv nasu suyi labarai Akanta.... *One week Ago* kimanin sati 1 kenan da faruwar wannan sharad'i na babah"yau saura kwana 3 sharad'i yacika"kuma ummu bata fidda kowa ba"ko data kira mubashshir ta sanar masa komai"ya damu sosai yakuma sanar mata da wuya mahaifinsa ya Amince siyi Aure yanzun"Amma ta bashi sati 1"tunda sukayi wayar har yau sati guda be kiraba"gaba d'aya itada mama dasu Aminu suna cikin damuwa"saidai ummu na b'oyewa"ta kuma sanarma mama mubashshir take jira taji ta bakinsa"ita kanta lawisa dataji zancen dukta damu"saidai tabama ummu shawaran ta dage da Addu'ar zab'in Alkhairi"duk wannan damuwar da ummu ke ciki hakan be hanata yawan tuna Abdallah ba"ciwon dayaji mata harta warke sai Abinda ba'a rasaba"kuma tunda sukayi wannan zuwan garden d'in bata koma yadda sunjeba sbd ta tsani wajen.... kasancewar yau satday sai ummu taji kad'aici yamata yawa sosai"gashi mama Anguwa zataje da marece"hakan yasa itama tafara shirin fita"saidai koda ta kira lawisa ta sanar mata zasu fita Amma ba wannan garden d'in zasujeba"saita dinga tsokanarta"ta share takashe wayar"sai bayan sallar la'asar mama ta fita taje gidan y'ar uwarta dake Anan kaduna ,wacce sanadinta suka had'u da babah"gidan wani malami masanin Alk'ur'ani da hadissai umma murja ta kaita"sbd Abata shawara ko wani taimako wanda sharia ta yadda dashi.....duk wani bayani saida mama ta masa dg k'arshe tace"wlh mlm Abin nadamuna"dukda nasan komai na Allah ne Amma ina zargin kamar Akwai saka hannun mak'iya"duk wanda yazo kamar za'a yi dg baya sai yace" yafasa"gashi kuma batun da ubanta yayi yanzun"banaso Ayima yarinya kamar ummulkhairy Auren dole kuma na sadaka....shiru mlm yayi yana nazari"kafin dg bisani yace"Alhamdllh ku cigaba da Addu'a"tabbas na fahimci y'arki An saka mata hannu"saidai hakan nada Alak'a da jinkirin zuwan mijin dazata Aura"sbd wani baya Auren matar wani"y'arki insha Allah zatayi Aure kwana nan"kuma miji na nunawa sa'a zata Aura"sai Abin ya girgiza kowa"saidai Akwai qalubale Acikin Auren"kuje kuyita Addu'a"tun kafin zuwanki nan nayi mafarki jiya naga komai sai gashi Allah yakawoki"kasancewarki na uwa Agareta kiyita mata Addu'a itama tanayi"Ajiyar zuciya mama tasaki suna masa godiya"suka kawo sadaka suka bashi"suka tafi..... Ab'angaren big man kuwa yarasa mafitah shima"ko Ammi be sanarmawa ba sbd yasan tsab zata iya cewa" cikin yaran danginta yazab'a"yayima preety zancen batama bashi had'in kai ba sai tambayarsa tayi" wacece yarinyar daya watsama lemo kuma miye hadinshi da ita??"tsaki yaja yakashe wayar sa Alokacin"ta dinga kiransa yamata banza"Atsarinsa beson zama da mace sama da d'aya"sannan yafison ya Auri wacce ke mutuwar sonsa sbd shi SO ba matsalarsa bane"yadda preety ke nunawa kansa da yimasa biyayya sai yaji zai iya Aurenta"yanzun kuma yasan dayace beda wacce yafitar k'ilan daddy ya Aura masa hafsat"yarinyar dayayi mugun tsana"wacce daya Aureta gara ya mutu bbu Aure Arayuwarsa"yasan wacce zai Aura bazata gagaraba Amma matan ne wasu bbu tarbiyya"Aganinsa gara preety"dukda itama ba komai nata yama saba"Amma Aganinsa gara ita"gashi yana fushi da kamal balle suyi shawara"shi kuma bejin zaima iya sanarwa dasu junuid wannan zancen"Acikin y'an kwanakin damuwa tasaka yanata shaye shaye son ransa"sunje garden d'in nan kusan kashi biyu bega ummu ba"wanda har sakawa yayi Abincika masa ko Anganta sbd ya Ida mata hukunci na k'arshe dalilin tsakin data masa ranar da sukaje Asibiti Amma basu gantaba.... Misalin k'arfe 5 na yamma"Abdallah ne zaune back sit d'in had'add'iyar motarsa"driver najansa"babuma su junuid Atare dashi yau"sai motar bayansa da body guards nasa ke ciki"yasha zazzafan wanka cikin suit coffee brown"sai y'ar ciki fara"yana sanye da takalmi have cover"suman kansa har walk'iya takeyi da d'aukar ido sbd gyaran data sha"duk wacce ta kallesa sau d'aya baza taso ta dena ba"saida sa'ada tagama wasashi d'azun sadda zai fito sannan ya baro gida"yayi shiru yana tunanin ina zaije yad'an d'ebe kewa?"wayarsa tafara ruri"tsaki yaja sbd ganin preety ce"Amma saiya d'auka yak'i mgn"hellow my baby irin wannan shanyawa haka ?"saida yagama shan k'amshinsa kafin cikin taushin muryanshi yace" laifinkine"kinsan dai bansan yawan tambaya ko?"shikenan Amun Afuwa"2days nayi kewarka ina son nazo na ganka tunda kai bakayi kewata ba"nifa banama gida"kuma yau kinsan babu office"kana ina yanzun sai nazo?"d'an yamutsa fuska yayi yace"mu had'u A gold stone sai muyi maganar dana miki kwanaki"to shikenan swee...bema Ida sauraren taba yakashe wayar"Ahankali yace"muje gold stone"okay both"cewar driver"haka nan big man yaji gabansa yafad'i"wayoyinsa nata ringing"wasu Abokan kasuwancinsa ne wasu matan dake cewa suna sonsa ne"Ahaka suka iso gold stone wajen shak'atawa da shan ice cream"bayan An bud'e masa k'ofa yafito yatsaida body guards nasa su jirashi Awaje"sbd yau yaji duk sun ishesa bema son yawo dasu"cike da Aji da nutsuwa yanufi ciki yanata wani shan k'amshi"samari da y'an mata kowa na harkan gabansa"wajen wani table da bbu kowa yanufa ya zauna yana danna waya"guda dg cikin ma'aikatan ya iso yana fad'in y'allabai me kake buk'ata??"d'an yatsina fuska big man yayi yad'ago kansa da nufin yayi mgn"idanuwansa suka hasko masa ummu da lawisa dake zaune suna shan ice cream"ummu tasha gayunta cikin coffee brown d'in dubai Abaya"sak kalar kayan dake jikinsa"kallon mutumin yayi yace"bbu Atak'aice"dg haka yayi shiru kusan mintina 3"sai kuma yasaki wani shu'umin murmushi yamik'e tsaye cikin izzah da gadara yanufi Inda su ummu ke zaune"harga Allah ummu batama lura dashi ba"saidai kawai tasan tunda suka shigo wajen taketajin fad'uwar gaba..... Abdallah yaja kujera zai zauna"sai sannan taji mayataccen k'amshin turarensa daya cika wajen"k'irjinta na bugawa ta kallesa suka had'a ido"tayi k'ok'arin danne rikicewar datayi ta had'e rai"lawisa itama tayi mamakin ganin yazo ya zauna nan"saidai batayi mgn ba ta tashi tabar wajen"ummu ma mik'ewa tsaye tayi da nufin tabar masa wajen"Abdallah yayi wuf ya d'auki wayarta da hand bag nata yarik'e"tana binsa da mugun kallo tace"mlm bani jakata da wayata"ina ruwana dakai?"koba An mana tsakani dakai ba??"Akan me zakayita bibiyar rayuwata?"......bazan bayarba saikin zauna munyi mgn"zancen An mana tsakani bansan lokacin da Akayi hakan ba"Abinda nasani ba fad'a ko tashin hankali yakawoniba"to meye yakawoka?"ta fad'a cikin masifa tana ballah masa harara ido cikin ido"saidai bata jure kallon cikin k'wayar idonsaba ta kauda kanta"wai wannan tada jijiyar wuyan da kikeyi duk dan sbd nazo na zauna nan ne?"An fad'a miki kinada Ajin dazan ma kulaki?"tunda har nazo nan na zauna yazama dole ki zauna kiji meye yasa nazo"ko kuwa wlh shiga rayuwarki yanzun nafara"ke kin isa ina fad'a kina mun musu??"yafad'a cikin zafin rai"ta kalli gefensu taga bbu me lura dasu Amma lawisa na zaune nesa dasu tana hangensu"wai dan Allah idan baka tada fitinah da tashin hankali ba Arayuwarka ba bakajin dad'i ne??"bansaniba"ke kuma Allah yayiki da kafiya ko?"to bari kiji! tunda har nazo nan baki isa kitafi ba sai kinji Abinda zan fad'a miki"ko kuwa wlh ranki yayi mummunan b'aci"wai dan Allah ina ruwana dakai ne?"zancen kikeso"yafad'a yana jan tsaki"batayi mgn ba ta zauna kan kujera kusan second 30 kafin tace"to ina jinka ko?"yatsina fuska yayi yak'i mgn"saima danna waya yaci gaba dayi"wai wannan wane irin wulakanci ne?"ka tursasani na zauna kuma shine zaka shareni?"saida yagama shan k'amshin sa kafin yad'ago ya kalleta yace"na shareki d'in ke kin kai mace ma?"bata kulashiba burunta yafad'i komeye yabata hand bag nata da wayarta daya kama ya rik'e"saima Asannan ta lura da kalar kayansu iri d'aya.....dan Allah kabani hand bag nawa naje na bar maka wajen"ke dallah karki dameni mana"dama labarine zan baki saiki bani shawara"ni kuma?"sai Akace duk mutanan dakake dasu nice zaka bama labarin?"ina su y'an koron naka da bazaka fad'a musuba?? "musammun wannan me k'aton kan da wargajejen bakin.... tab'e baki yayi sbd yasan junuid da tj take nufi"K! na gadamar bamawa kuma dole ki tsaya ki saurara"tab'e baki tayi tana fad'in saika fad'a idan labarin me mahinmanci ne"ke wlh zan tattakaki Anan"rashin kunya zakimun kome?"innalillahi! wai dan Allah kai wane irin mutum ne?"kace ba tashin hankali yakawokaba ko?"to kafad'amun menene?"tsaki yaja yana kallonta yace"dama ba wani Abu bane daddy nah yabani 2weeks na fiddo wacce zan Aura"koya Auramun duk wacce yakeso?"yanzun Anci sati 1 saura sati 1 wa'adin daya bani yacika"kuma matsalar yarinyar dake sona sai nan da shekara kofi zatayi Aure....dg haka yayi shiru"sosai tayi mamakin meyasa zai fad'a mata sirrinsa?"saidai dayace yarinyar dake sonsa yabata haushi"wato shi yanuna babu wacce ta isama yasota kenan?"bakiji ne wai?"kin wani tsare mutane da ido"ki fad'amun mafitah mana"shiru tayi sbd ta fahimci disga mutane da yarfasu da masifa jininsa suke"kallonsa tayi tana tab'e baki tace" kwantai kayi kenan?"sai dai kusan matsalarmu d'aya dakai"Amma bazan sanar maka ba sbd bana buk'atar shawaranka"zancen wacce take sonka kuma nayi bala'in tausaya mata data soka"Amamakinta sai taga yasaki wani irin murmushin da bata tab'a ganin yayi irinsaba"ba k'aramin kyau taga ya mataba"harara ta zabga masa tana kauda kanta dan mugun kwarjini yake mata "K! kifad'amun tun kina dariya"idan kuwa kinaso mu kwashi y'an kallo kece zakisha wahala"iya nan yayi shiru sbd yagaji da surutun"zan fad'a maka mgn kana danna waya?"Amma Ai kunne keji ko?"dan Allah idan nasanar maka zaka bani jakata natafi?"yatsina fuska yayi cike da k'osawa yace"banyi Alk'awari ba"ki fad'amun ta Arzik'i koki fad'amun ta tsiya"zab'i yarage naki"hmm! waikai An gaya maka ka isa ka tursasani ne?? nan gaba kad'an zaki bama kanki Amsar hakan"oya fad'amun nace?"yafad'a cikin zafin rai"wai dan Allah me.....bazaki fad'a ba?"yak'are maganar yana zare mata manyan idanuwansa"shikenan"dama nima babanah yace na fiddo miji ko shima ya had'ani da ko waye"ni saura kwana 3 wa'adin yacika"kuma wanda muke son juna be Ida Abinda ke gabansa ba"yafiso kamar nanda shekara d'aya Ayi Auren mu"shinefa dama labarin.....shiru yayi yana danna waya kamarma bashine take ma mgn ba"yanzun ka bani jakata na wuce Ana jirana....saida ya mula yasha Iska kafin yace"ki jira muyi mgn sbd samun mafitar kanmu"banganeba?"ta fad'a tana kallonsa"yatab'e baki yana d'age kafad'a yace"saiki tsaya ki saurara"to shikenan idan naji mafitar yamun shikenan"Ai bakima isa kice bata miki ba"sbd tunda na b'ata lokacina nazo nan nabaki labari na zauna naji naki labarin kinga kuwa baki isa nace ga yadda za'a yiba kimun musu"yak'are maganar cikin izzah"ummu dai tayi shiru Aranta tace ko masifa yakeyi sai muryarsa tayi dad'i"saidai yanada murd'add'en hali"shirun da yayi yasaka ta kallesa taga ya k'ara waya kunnansa yana fad'in ina ciki ki shigo"dg haka ya yanke wayar yana fad'in lafiya kike kallonah?"itace ta kawo haka"okay yayi kyau"sai kuma yad'an girgiza kansa yana sosa girarsa ta gefen dama cikin nutsuwa ya kalleta yaga bashine take kallo ba"yace"inaga hukuncin dana yanke mana shine" nida ke zamuyi AUREN YARJEJENIYA! daga ni saike da wanda zaki Aura kawai zamu san manufar Auren"bayan Auren da wani d'an lokaci na sakeki na Auri wacce ke sona time d'in ta gama Abinda ke gabanta" kema saiki ki Auri wanda kikeso.....shiru yayi sbd dirar preety Awajen.....✍️ Turkashi🤫🤔😳 wani abun sai a paid grps guys ba'a fara komai ba"yanzun zamu shiga cikin Ainahin zak'in labarin wanda bbu nadama ko dana sani awannan tafiyar dan labarine me tsayawa Arai da sakq nishad'i karki bari ya wuceki hanzarta biyan naki ta wannan hanyar👇 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *11&12* .........tunda big man yafara mgn har yagama kan ummu na'a ak'asa tana saurarensa"k'irjinta na wani irin bugawa sbd girman da maganganunsa sukayi Azuciyarta"tana tunanin Anya zata iya Amincewa da wannan Auren?..... ta d'ago kanta sbd jin yayi shiru"sai sannan ta lura da preety dake tsaye tana binta da wani irin mugun kallo"kasancewar itama ba raini take d'auka ba saita yatsina fuska tana tab'e baki ta d'auke kanta"baby wacece wannan?"cewar preety tana nuna ummu da wani irin yanayi me nuna zallar kishi atare da ita"sbd ta tsorata da baiwar kyawun halittar ummu" Abdallah dake danna waya cike da basarwa yace"kije ki koyo sallama"iya Abinda yafad'a kenan cikin shan k'amshi"ya saci kallon ummu ta banko masa harara tana k'ok'arin mik'ewa tsaye"preety ta tab'e baki Aranta tana fad'in kayi iskancin dakaga dama kafin na shigo gidanka"Afili kuma sai tayi sallamar tana dafa gefen kujerar dayake zaune Akai....dole yace"bana masa biyayya tunda ita wannan kudd'ar tana bin dukkan umarninsa kamar Aurenta yakeyi"cewar ummu Azuciyarta tana Aikowa da lausy dake kallonsu dg nesa da harara"ita kuma tayi mata murmushi"pls kasanarmun ko?"cewar preety"sai sannan ummu ta k'arema preety kallo"tana sanye da k'ananun kayan da suka fito mata da suran jikinta"ga attached data zubo Abaya"fuskarta da hasken bleeching"tab'e baki tayi tana fad'in kabani wayata da hand bag nawa ni zan wuce"saidai maganar dakayi ban Amince da ita ba"banza Abdallah yamata kamarma badashi take mgn ba"baby pl.....preety ! yakirata Aharzuk'e"kije ga table can ki zauna kan kujera zanzo yanzun...amm ! idan kika koma mgn ranki zaifi nawa b'aci"batace komaiba ta ballawa ummu harara"ummu tasaki murmushi Afili tace"kiyi ta kanki yarinya Indan sbd wannan Abin kikeyi baya gabana"ta fad'a tana k'ok'arin zama"big man kuwa Azuciyarsa yace"sunanki sorry duk ranar da kika shigo gidana"Afili saiya had'e rai yace"waccan d'in ce yarinya?"bata girmekiba?"ki canza manners d'in ki"gaskiya ka gama dani dakace ta girmeni"shekaruna kasani ne?"dg ita harkai ban sankuba bana kuma buk'atar cigaba da saninku"dg k'arshe dan Allah ka sallameni na tafi"dama rik'eki nayi ne?"baka rik'eni ba Amma kabani wayata da hand bag nawa"idan nak'i fa?"d'an murmushi tayi tace"saina barka da Allah kamar yadda na saba barin duk wanda yaci zalin nawa dashi"zaifi kyau kama dena wani d'aure fuska da zare ido"dan bazasu saka nayi niyar Abinda banga dama ba"you are very stupid! ki kama kanki ko kuwa na baki mamaki"sa'ankine ni dakike gayamun mgn?"ada banyi niyar tursasaki ba"Amma yanzun zan tursasaki sai naga k'arshen taurin kan naki"dole ki yadda muyi wannan Auren kona b'atar dake har Abada"yafad'a yana wurgo mata hand bag d'in Ajiki ya Aza wayar samqn table d'in yana jan tsaki...harga Allah ba k'aramin shakkarsa takejiba"tana dai daurewane kawai tana gaya masa magana"sannan tanaso ta gano meyasa yakeson tursasata.....idan kin gadama ki sanarmun Anguwar ku"And last one kije kisanar Agida kin fitar dani"ni kuma na turo Ayi mgn"zancen sai kinyi shawara na sokeshi"dan dole ki Amince da wannan Auren sbd cikar muradin mutum 4"nida preety da wawan da zaki Aura"idan kin sanar masa saiki nemeni nabaku izinin samuna muyi mgn"sai zancena dake na k'arshe kan preety ne"waccan da kike gani she is 26yrs"kina haka y'ar yarinya dake zakice mata yarinya why?"tunda yake masifarsa da fad'an sa shiru tayi tana danna waya har yazo Aya"batare data kallesaba tace"yarinyace ! bazan fasa cewa yarinyaba saidai ka kasheni"idan tanada 26 yrs ni inada 25yrs kaga kuwa bada wani abu ta girmeniba"Abinda kawai zan rok'eka shine kasanar mata bbu ruwanta dani Akan me zatamun kallon banza?"ko An fad'a mata inada Alak'a dakai ne??"bakida Alak'a dani Amma very soon zamu d'aura Alak'ar"ga cards d'ina zuwa nanda ranar Tuesday ki nemeni idan kin gadama"nifa bazan Amince ba"hmm! wannan ce had'uwarmu dake ta 3" Aciki na fahimci bakida kunya"kin raina mutane"sannan kinada kafiya"bana rok'on kowa Alfarma sai Allah"ke baki isa na rok'eki kona rarrasheki ba"Abinda na sani dole ki Amince da AUREN YARJEJENIYA da zamuyi dake" ko kinaso ko bakyaso"shine zaman lafiyar ki"Anan gaba inkinyi tunani zakisan taimaka miki nayi sbd cikar burinmu....bana son taimakon naka! kuma bazan Amince ba...dena wahalar da kanki"bana neman Abu na rasa Arayuwata"Allah yayini me matuk'ar sa'a Arayuwa ba yabon kaina nakeba"tunda nace zan Aurenki zance yak'are bana buk'atar yaddar taki"k'ilanma Aranki kinaso kafiyarki tasaka kike basarwa"yak'are maganar cikin izzah yana hura hanci"Allah yakiyayemun....hannun daya kawo zai bige mata baki yasaka tayi shiru ta zabga masa harara"yaja tsaki ya mik'e tsaye yana fad'in dole na wanke hannuna sbd na tab'a k'azamar hand bag naki da wayarki"dg k'arshe keda saurayinki zakuzo sbd yaji sharud'd'ana dan gudun yamun wawanci....yana kai Aya Azancensa yayi gaba yabar mata mayen k'amshin turarensa"da hannu yama preety Alamar ta taso tabiyosa.....yana barin wajen ummu ta fashe da kuka tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un"na shiga ukku"meyasa mutumin nan bazai barniba kona huta??"lafiya kuma kike kuka?"na zata kun shirya keda mutumin dana hango kunata mgn"cewar lawisa tana k'ok'arin zama kan kujera"wane shiryawa zanyi da wannan me girman kan lawisa?"mena masa da zafi Arayuwa daya zab'i cutar dani da tursasani da iko Akaina?"wai meyace miki ne?"tana share hawayenta ta sanar mata komai harda labarin shima Abinda yashafesa duk ta sanar mata"Amamakin ummu sai taga lawisa na murmushi tace"Alhmdllh! wannan shine mafita kawai k'awata"haba lawisa wace irin mgn ce wannan,kinsan mekike fad'a kuwa??"bansan mutum ba da halayensa zan Amince muyi irin wannan Auren "bayan kuma irin wannan Auren haramun ne lawisa"kece dai ke bakisan saba"Amma Ai kafin ku had'u kinji Ana fad'in sunansa"dan duk wanda yakwana garin nan bazaice besan big man ba"Aganina ki bashi kwana 2 sannan ki kirashi ki sanar masa kin Amince"in har kin sanarwa mubashshir yace"bai shirya Aurenki yanzun ba"kuma kin sanar masa mafitar da Aka samu"sai ki sanarwa big man yaturo kodan ki gujewa Auren wanda bakyaso besonki"Aganina gara ki hak'ura da wannan Auren kiyi Addu'ar zab'in Alkhairi"ki kumayi istahara "dukda dai kinyi Addu'a mama nayi damu da masu k'aunarki"Aganina Auren nan shine mafi Alkhairi ma k'awata"dadai burun mak'iyanki yacika gara kin jure komai Abdallah zai miki"kuma wlh nasan sai sunyi mamakin irin wanda zaki Aura"to Amma lawisa Ayi Auren Azo kuma yasakeni kinga tsugunne be k'areba?" hmm! Amma idan kun rabu ga wanda zaki Aura ko"sannan ko mubashshir yace"beyi wlh kinfi k'arfin kiyi kwantai"kuma bafa dg yin Auren zai sakekiba sai bayan shekara d'aya da rabi ko biyu inaga ko?"gaskiya nidai hankalina be kwanta dana Amsaba"ina tausayin mama lawisa"kuma idan beda halin kirkifa?"sannan nifa bawai rayuwar Aure zamuyiba koda hakan yafaru"kowa d'akinsa daban bbu ruwan kowa da kowa"murmushi lawisa tayi tace"ina zaton shima haka zaice miki"Amma yanzun kifara tambayar mubashshir"idan be shiryaba ki masa bayanin komai"idan kun had'u shine da kansa zai fad'a masa wannan sharad'in idan ya Amince shikenan"zancen bincike kuma Abba zan saka umma tayiwa mgn Ayi" insha Allah bbu wata damuwa"saidai karki yarda kisanarwa kowa manufar wannan Auren"ki nunawa duniya son juna kukeyi"saidai idan har na Amince d'in ko?"sannan muddin be nuna son juna muke ba koda na Amince tofa nima bazan nunaba"Allah dai yazab'a mafi Alkhairi"shima Ai yaka mata yayi Aure kodan sbd d'aukakar dayake da ita"nasan shiyasa mahaifin nasa ya matsa yayi Auren"tab'e baki ummu tayi tana fad'in wannan banzar dakika gani ta mana tsaye itace zai Aura"harda cemun wai karna koma ce mata yarinya sbd ta girmeni"dariya lawisa ta kamayi"sbd ita harga Allah taji dad'in wannan Abu"kuma bata yiwa big man wani mummunan zato kan Auren ba"sannan ita dama bata wani son mubashshir ya Auri ummu sbd basuma daceba"saidai yanda ta hangosu d'azun suna mgn ga kayansu kala d'aya sai ta gansu tamkar wasu masoya"dukda lawisa na yarinya dan ummu ta girmeta da shekara 1"Amma tayi kaifin tunani da hangoma ummu Amfanin ta Amince ta Auri mutum kamar Abdallah....ki tashi muje yamma tayi"cewar ummu tana saka card d'in da big man ya Ajiye mata Acikin hand bag nata"suka jera suka bar wajen....big man ransa fari k'ar yatsaya gefen motarsa yana kallon preety yace"ki koma gida zamuyi waya"wannan yarinyar itace zamuyi Aure da ita sbd bin umarnin mahaifina"idan An kwana biyu lokacin mommy tasami lafiya kin Ida karatunki zan saketa muyi Aure"Amma baby....Amma what? na riga na gama mgn"itama tanada wanda takeso"and last one kinsan bansan surutu da k'ananun mgn ko?"hakane"is good"banaso ki sanarwa kowa komai kina jina?"muddin naji labarin nan wani waje zan iya fasa Auren ki"be jira Amsar taba yashiga mota batare daya koma kallontaba"ta tab'e baki ta nufi motarta itama ta shiga tabar wajen..... shiru Abdallah yayi yana tunani yasan dai dole ta Amince dan wannan shine mafita"zuwa sadda zata nemesa sannan sati gudan ya Ida cika saiya sanarwa daddy ya fidda"can kuma yasaki murmushi sbd tunawa da yayi da irin uk'ubar daya tanada dazai mata sbd rashin kunyar datake masa"zai sakata ta masa ladabi kotaso ko kar taso....da wannan tunanin suka iso gida"bayan ya fito dg cikin motar "Aharaban gidan ya hango sadeeq da sa'ada suna karatu"d'auke kansa yayi yacigaba da tafiya cikin nutsuwa"fuskarsa Ad'aure kamar koda yaushe yashigo cikin parlourn"Amamakin sa ya sami hafsat da wani saurayi zaune suna fira"yashige mata sosai...yatsina fuska big man yayi"yaya Abdallah sannu da zuwa"ta fad'a cikin fad'uwar gaba"be Amsaba yatsaya cak! yana binsu da wani irin shegen kallo yace"waye wannan??"Amm....dama d'an uwanmu ne"tsaki yaja ya kalli saurayin yana fad'in get out"duk ranar daka koma shigowa zaka san ka shigo da hujjja"ya fad'a yana jan tsaki"saurayin jikinsa har kirma yakeyi dan sosai yaji shakkar Abdallah" ya mik'e tsaye zai fita"yayinda kan hafsat ke Ak'asa"umma balki ta fito dg cikin kitchen da warmers Ahannunta"da sauri ta dubi sayyeed ta kuma dubi Abdallah dake tsaye yana danna waya yayi bala'in had'e rai"wai tafiya zakayine sayyeed?"Eh hjy zan wuce sai Anjima"be jira cewar taba yafita dukda tana kiransa....bazai koma dawowa ba sbd na hanashi zuwa"nan gidan matan Aure ne"be kamata baligi kamarsa yana shigowa yana shigewa wannan Abarba"ya fad'a yana nuna hafsat"yana kai Aya Azancen yatafi cikin izzah "umma balki tabishi da mugun kallon tsana domin tasan mgn cikin mgn yagaya mata sbd Abinda tayima sadeeq jiya"kuma tunda taji daddy beyi mata zancen Abdallah be fidda wacce yakeso ba"tasan tabbas ya fitar"saidai tasha Alwashin kota halin k'ak'a sai taga bayansa ta mallake komai na gidan"taja wata iriyar kwafa ta nufi dining Area"ita kanta hafsat bataso korarsa da yayiba"sbd tanaso tasamu ta Auri sayyeed d'in d'an k'awar umma balki ne..... kwance Abdallah yake samqn katafaren royel bed nasa"ya lumshe sexy eyes nasa"yana shafa gashin dake kwance samqn faffad'an k'irjinsa"yana d'aure da towel"tunanin Abinda zaiyiwa wannan cakuri cicin cikon benci yakeyi idan ta shigo gidansa"dukda yana tunanin bazaima kaita gidansa daya gama ginawa last 6month ba"saidai yakaita wani gidan Acikin gidajensa"bud'e lumsassun idanuwansa yayi sbd jin wayarsa na ringing"yatab'e baki sbd ganin kamal ne"d'auka yayi yak'i mgn"hmm! dama su hjy ne zasuyi order d'in kayan Auren wata"inaso na shigo da dare muyi mgn"okay Allah yakaimu"dg haka Abdallah ya yanke wayar"yatashi tsaye yanufi bath room.... da misalin k'arfe 8: 45 pm"big man ne da kamal tsaye A haraban gidan bayan sun gama mgn game da kayan da sukayi waya kansu d'azun"kamal ya kalli big man cikin marairaice murya yace"pls ka rakani gidansu my leemart" inaso na ganta sbd nayi bacci cikin nutsuwa....kallon bakada hankali big man yajefasa dashi kafin yace"mudena y'ar haka dakai"karma kaja yarinya ta rainani wlh"wannan zubda girman badaniba"kaida kaji zaka iya sai kayi tayi"kamal yatab'e baki yace"kaji dashi wlh"yanzun dai ka hak'ura da takalar ummulkhairy ko?"yatsina fuska yayi yace"wace haka?"kafini sani"tamace Agaidaka Ai"wani kallo Abdallah yamasa yana tab'e baki yace"banfi 6 hours da rabuwa da itaba"kadena k'arya"dan nasan wannan matsiwaciyar baza tace Agaidani ba"hmm ! kaidai kasani wato har yanzun kana shiga harkanta kenan?"meza'a fasa?"Ai ba yanzun zatayi kukan sanina ba Arayuwa sai nan gaba idan na Aureta"ta hakane kawai zan takata na jata k'asa yadda naga dama"yak'are maganar yana d'age kafad'a irin ko'a jikinsa d'in nan"kamal ya dubesa cikin mamaki yace"mekake nufi Abdallah?"kodai soyayyar k'arya ka k'ullah da itane?"banza yamasa yana danna waya"saida yagama shan k'amshin sa kafin yace"AURE zamuyi da ita Amma na YARJEJENIYA"what?"kasan mekake fad'a kuwa?"kaga dan Allah karka kamun matsala mana"kanata wani zaro ido da razana sai kace wani Abun furgici ne yafaru"jiya daka tsaya ka saurareni dana sanar maka Abinda daddy yafadamun"kaji tsoron Allah Abdallah! dan Allah kasanar mun gaskiyar meke faruwa?"bazan fad'a ba saida safe... rik'e gefen jallabiyarsa kamal yayi yana fad'in wlh saika fad'amun kaji na rantse"shikenan bazan fad'a ba kaje kayi kaffarah"haba Abokina pls ka sanarmun sbd soyayyar da kakema preety"had'e rai Abdallah yayi yaja tsaki yana fad'in na rasa wane irin mahinmanci kabama soyayya Arayuwarka kamal??"cikani na fad'a maka"dan Allah karka tafi"idan tafiya zanyi bana jin komai nace maka tafiyar zanyi"yak'are maganar yana fara yiwa kamal bayanin komai....dg k'arshe yace"taimakonta nayi Akan Amata Auren dole kuma bbu zancen rabuwa da wanda zata Aura"Amma ni idan nagama saitata zan saketa"haba big man! da iliminka da komai zaka Aikata haka?"babufa kyau irin wannan Auren"sannan karka tursasa y'ar mutane idan bataso kabarta mana.....babu wannan zancen dole ta Amince!kuma na tsara wannan Auren ne da ita sbd na takata yadda na gadama"idan na sai tata na koya mata yadda Ake iya mgn da manya saina saketa"saidai inaso kasani muddin kasanarwa Ammi wlh sainayi sanadin daka rasa leemart har Abada kuwa"wani murmushi me ma'anoni da yawa kamal yasaki yana fad'in bazan sanar mata ba huta rantsuwa"saidai inaso kasani ba'asan Inda rana ke fad'uwa ba"kuma bbu wanda yasan me gobe zata haifar?" Amma idan harta Amince bazaka kwanta da itaba idan Anyi Auren ko?"yatsina fuska big man yayi yana fad'in gaskiya ka cuceni" Allah ya isa dakayi wannan banzan tunanin"ni banga Abinda zan kwanta Ajikin taba?"Allah ko?"to shikenan Allah yakaimu bakwai"Aikai dutsene ko?"banza Abdallah yamasa yana tunani"dan shifa yama manta da Ana yin wani sex idan Anyi Aure sai yanzun yatuna"shifa be tab'a zama yaji yana jin sha'awar mace ba"saidai kawai duk sadda yayi mafarki yayi wanka"shi kansa har yana zargin kodai bashida lafiya ne??harka fara tunaninta tun kafin tazo?"wani wawan punch big man yakai masa"ya goce yana dariya yayi gaba"shi kuma yatab'e baki ya wuce ciki..... *bayan kwana2*✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *13&14* *Bayan kwana biyu* kwana 2 kenan da zartar da mafitar da Abdallah ya yanke musu"wanda yayi daidai da saura kwana 1 wa'adin kwanakin da baba yabama ummu su cika"to Alhmdllh ummu tun jiya ta sanarwa mama ta fidda miji"ta nuna mata dama sun jima da Abdallah suna son juna sai yanzun data masa zancen zata fidda wanda takeso yace"shine zai turo"da farko mama tace"ah ah"Amma da Aminu da ummu da suka mata bayanin babu matsala ta Amince"saidai mama dataji wai Abdallah mohd jibo ne tayi mamaki dg ita har Aminun"sannan kuma Ajiyan taje har wajen ummar lawisa sukayi mgn game da Abdallah da kuma Abban lawisa yabinciki halayensa kafin su sanar da baba wata fidda"to Alhmdllh yau da safe umma da mama sukayi waya bbu wata matsala Abinciken da Abba yayi "cikin gidan kuwa goggo luba tama gama yadda ummu babu wanda zata fitar"tasha kuma Alwashin bazata tab'a bari tayi Auren hutu ba....ummu kuwa har ranta hankalinta yak'i kwanciya da wannan Auren"badan tasoba tadai Amince"tun safe takeso ta kira Abdallah tasanar masa ta Amince Amma tana jin shakku....misalin k'arfe 5:35 pm"ummu na zaune kan kujera A parlourn su tana chats"mariya ta shigo parlourn bbu ko sallama tace"Anty ummu baba yace"kizo"saida gabanta yafad'i ta kalleta tace"jeki gani nan"mama dake d'aki ta fito ta kalleta tana fad'in kije kisanar masa kin fidda"nasan dai be wuce zancen ne zai miki"in sha Allah ubangiji bazai tab'a bari mu tozartaba"ummu batayi mgn ba ta d'auki mayafin doguwar rigar dake jikinta ta yafa ta fito ta shiga d'akin baba"goggo luba dake zaune tsakar gidan ta bita da kallo harta b'acewa ganinta...da sallama ta shigo cikin d'akin ta duk'a k'asa ta gaishesa"be Amsaba sai tambayar daya jefo mata gun cewa" kin fitar ko baki fitar ba? na fitar baba Amma sai zuwa nanda kwana 3 zai turo"bbu matsala har zuwa sati ma"dan bana gaggawa sbd Aikin shed'an ne"saidai muddin sati yacika zuwa kwana 10 be turoba zakiji hukuncin dana yanke"batace komaiba tayi shiru"ki tashi ki bani waje"sosai ranta yasosu"ta rasa meta kashewa mahaifinsu Aduniya dayake nuna mata tsana da tsangwama?? ta tashi ta fito dg cikin d'akin"yanayin yadda goggo luba ta lura da fuskarta bbu walwala sai tayi zaton bata fidda mijin ba"sosai ranta yayi fari k'al"ummu kuwa can k'uryarsu ta shige k'irjinta na tsananta bugawa ta zaro card d'in Abdallah dg cikin jakarta"ta zauna gefen bed ta kwafi number d'insa"cikin fad'uwar gaba da tsoro tayi dealing d'in number d'in"busy tajita hakan yasa ta kife kanta samqn pillow tayi shiru"sai bayan mintina 5 sannan ta koma kira aikuwa ta shiga tafara ringing"sai gab da zata tsinke Aka d'auka Amma ba'a yi mgn ba"Ta girgiza kanta tana mamakin zafin kai irin na Abdallah"ko sallama Ai yayi tunda ya d'auka"sanin halinsa zai iya kashe wayar yasaka tayi saurin yin sallama cikin siririyar muryarta"dg d'ayan b'angaren big man dake zaune Akatafaren office nasa kamar Ak'asar turai"kujera na lulawa dashi iskan fanka da sanyin AC na dukan jikinsa"yatab'e baki domin sarai yagane ummul khairy ce"be Amsa sallamarba cikin cool voice d'insa yace" wacece?"kiyi gaggawar sanar mun dan bana tsayawa jin shirme"idan kuwa bakida mgn me mahinmanci maza kashe wayar ki"dg haka yayi shiru yana jiran jin me ummu zatace??"batayi mamakin jin kalamansa ba"saita basar tace"ummulkhairy ce"dama kan maganar da muk...ke dallah banganekiba"kimun bayani ta yadda zan gane"zaki kama yi mana surutu haka bbu kamun kai"koda yake dama ba k'auyen mutum ina yaga wani kamun kai.... uhmm! nasan kagane ka nuna baka ganeba"zancen kamun kai dakake mgn ban d'aukeka cikakken namiji ba balle har na tsaya nayi wani kamun kai Agaban ka"Abinda nasani kawai kowa tushensa A k'auye ne....K! yafad'a Atsawace"yanzun da kika nuna mugun hali naganeki ko baki fad'a ba"fad'i Abinda yasaka kika kirani"maida mun mgn kuma ki cigaba dayi karki fasa"laifin waye idan banakaba"kaine kaja na maida maka mgn"dama na kiraka ne sbd nasanar maka na Amince"doguwar tsuka yaja yayi shiru"saida ya mula yasha Iska kafin yace"wannan tsohon zance ne da kin Amince tunda dama nasanar miki dole ki Amince"na riga na gama mgn bana buk'atar Amincewar ko"kin sanarwa yaron da kuke soyayya dashi?"yafad'a yana yatsina fuska kamar yana ganinta"na sanar masa ya Amince"zamu had'u a gold stone dani dakai dashi muyi mgn"yaushe?"duk sadda katashi"gobe da yamma mu had'u can"saidai wlh muddin kika mun rashin kunya gabansa ko gayan maganar banza wlh tattakaki zanyi Agaban nasa....batace komaiba ta kashe wayar tana fad'in kaji dashi fitinanne..... washe gari misalin k'arfe 5:11 pm"ummulkhairy ce zaune kan kujera"gefenta mubashshir ne"wanda yau da safe yadira Agarin sbd yana Abuja"ya shirya cikin milk d'in shadda"zuciyarsa fal kishi"yanaso yaga waye wanda zasuyi wannan Auren da ummu??"yayinda ummu ta shirya cikin k'uru Adakarta"sabon leshi ne na sallarta red colour me zanen golden tasaka"ta yafa mayafi golden Amma batayi make up ba"tun wajen 4:30 sadda suka iso ta turama Abdallah text sun iso"Amma gashi zaman mintina 41 sukayi wajen shiru be iso ba"tasan dama tunda yanaji da girman kai Ai bazaizo kan lokaciba"idan kuma shine Am ba daidai ba yayi wulak'anci son ransa....kinga gaskiya inada Abin yi idan bazai zoba kawai natafi"cewar mubashshir yana jan tsaki"ummu batayi mgn sbd tasan besan waye Abdallah ba"wayarta ta d'auka tafara k'ok'arin kiransa"yana ganin kiran yamata banza"dama kuma suna dg waje kusan mintina 10 kenan da isowqrsu Amma yasha Alwashin bazai shigoba sai ta gaji da jira ta kirashi"sosai ranta yab'aci da k'in d'aukar wayar da yayi.....cikin nutsuwa had'e da Aji big man yashigo wajen"cikin takunsa na zaratan mazan da suka Amsa sunansu maza"yasha wankan manyan suit dark blue"takalmi da Agogo duk dark blue ne yasaka"yayi kyau Abin saidai ace masha Allah!yayi bala'in tsare gida"wanda hakan ba k'aramin kyau yamasa ba"body guards nasa su shidda suna biye dashi dg baya"tunda ya shigo hankalin maza da mata yakoma wajensa"duk Inda ya gifta saiya bar musu ni'imtaccen k'amshin turarensa"directly Inda ya hango ummu yanufa"tunda taji zuciyarta na tsananta harbawa ranta yabata big man ya shigo wajen"da sauri ta juyo ta hangosa yana nufo Inda suke cikin nutsuwa"cikin second 5 ta k'are masa kallo tana fad'in masha Allah! beda Aiki sai saka k'ananun kaya"ta fad'a Aranta"saidai yau taji yamata wani irin mugun kwarjini....ummu bakice komai ba ,kodai mutafi kawai?"cewar mubashshir"gaya nan fa"bece komaiba yajuya bayansa sukayi 4 eyes da big man"k'irjinsa yabuga ya juyo ya kalleta yana fad'in banga kowaba sai Abdallah mohd jibo gasu nan zasu wuce"shine ai! kafin yayi mgn k'amshin turaren big man ya dira Awajen"da hannu yayiwa body guards nasa Alamar karsu k'araso su jirashi"befi taku ukku ba yayi ya iso gaban table d'in dasuke zaune gabanshi "cikin taushin muryanshi ya musu sallama"wanda ummu tayi bala'in mamaki"itace tayi k'ok'arin Amsa sallamar tasa"mubashshir kuwa tsabar mamaki yakasa mgn"sannan yakuma yi bala'in raina kansa dayaga Abdallah yong bolonia"Abdallah be tankawa kowa ba yaja kujera ya zauna yana danna waya"kyakykyawar fuskar nan tasa a murtuke"y'allabai sannu da isowa"cewar mubashshir cikin rawar murya"yama kasa had'a ido da shi"ummu kuwa mamakin rikicewar mubashshir dayaga Abdallah takeyi"da yauwa Abdallah ya Amsa yana shan Alwashin bazaima ummu mgn ba muddin ba itace ta fara masa ba"kusan second 30 bbu wanda yayi mgn Acikin su"kanta ayk'asa tace"ina wuni?"lafiya"dama gashi nan mun gama mgn dashi"d'ago kansa yayi yakoma kallon mubashshir"shi kansa sai yaga kamar ummu tafi k'arfin wannan saurayi"Amma saiya tab'e baki cike da izzah yace"it's okay"dama nace tazo dakai ne"dukda banida tsarin maimaita mgn"kuma nasan ta maka bayani"so bbu damuwa zan Aureta duk lokacin dakaga katashi Aurenta kamun mgn zan sakar maka ita ka Aura"sai Abu na k'arshe shine zaka dena zuwa wajenta da kiranta yanzun sbd za'a saka mata rana"kulaka zai sakq mutane su zargi wani Abu"idan Anyi Auren zaka iya cigaba da mgn da ita banida matsala ko damuwa da hakan"sbd Aure ne bana dindin ba"kowa kuma harkan gabansa zaiyi bbu ruwan wani da wani"sai warning d'ina dakai da babbar murya banaso koda wasa kasanarwa wani ko wata Ainahin irin Auren da zamuyi da ita"idan kuwa naji maganar hmm! yafad'a yana d'allah yatsunsa biyu sukayi k'ara"daga haka be koma mgn ba"itadai ummu shiru tayi domin duk kalamansa sun mata sai abu d'aya dayace bayan Auren su cigaba da waya da mubashshir"dukda tasan Auren da sukayi Amma Ai duk Aure Aure ne"Allah bbu ruwansa da wasa tsab za'a rubuta mata zunubi idan takula wani...to y'allabai duk naji zan kuma kiyaye"na barka lafiya"sweet heart ina dg waje "dg haka ya mik'e tsaye "ummu kanta kawai ta gyad'a masa"yana barin wajen ta tab'e baki tana fad'in zaman me kakeyi da bazaka tafi ba?"tamkar da bango take mgn"yamata banza"ta tab'e baki tana k'ok'arin tashi taji Amon tattausan muryanshi yana fad'in gaskiya na tausaya miki"ta kallesa taga yana murmushi me wuyar fassara"Akan mefa kenan?"sbd wannan Abin da kika d'auka Amatsayin masoyi"dama shine kikeso?"kaga dan Allah kabarni da wasu k'ananun mgn"narasa meyasa idan baka k'untatamun ba bakajin dad'i?"shiru yamata yana d'aukar wayarsa da sa'ada ke kiransa"idan bbu wata mgn nizan tafi"cewar ummu batare data kallesaba"be kulataba sai mgn yaci gaba da yiwa sa'ada ba'a majin meyake fad'a"bayan yagama wayar ya mik'e tsaye beko kalletaba yyi tafiyarsa...ta tab'e baki itama tatashi ta fito ta samu mubashshir yagaji da jiranta yatafi"wanda tayi mamaki sosai..... kwana biyu da faruwar hakan"ummu na zaune a parlourn su da yamma tana markin d'in CA text ta ɗalibanta"yayinda mama ke zaune tsakar gidan tana shan Iska"goggo luba ma na zaune tayi kwad'on tuwun ruwa da daudawa tanaci tana jan yaji....wayar ummu tayi ringing"dubawa tayi taga bak'uwar number ce"d'auka tayi tana yin sallama Ahankali"dg d'ayan b'angaren kamal ya Amsa yana fad'in ranki yadad'e Anyini lafiya?"ta Amsa da Alhamdllh"masha Allah! sunana kamal! big man yabani contact naki"pls idan kina gida ki turomun Address d'in gidanku zanzo yanzun zamuyi mgn idan babu damuwa"shiru ummu tayi tana tunanin wato shiyafi k'arfin zuwa gidansu shine zai turo wani"to Inda ta godema Allah itama bata buk'atar zuwan nasa"koyace zaizo bazata bari yazoba balle idan yaga gidansu yamata gorin cemata talaka bak'auya...kina jina ummulkhairy?"Eh inaji bara naturo maka Address d'in yanzun"dato ya Amsa"ita kuma ta yanke wayar"bayan ta gama tura masa tayi tagumi tana tunanin dame kamal zaizo?"Anya batayi kuskuren Amincewa da wannan Auren ba?"tabbas big man ba k'aramin mutum bane"karma Ayi zaton kwad'ayi dason Abin duniya yasaka zata Auresa"shin idan Anyi Auren wane irin zama zasuyi ma?"zai barta taci gaba da Aikinta?"wanda Aikin nan shine komai nata dana mahaifiyarta....tana wannan dogon tunanin taji sallamar yaro yana fad'in wai Ance ummul khairy tazo inji Abdallah! k'uri da ido goggo luba tayiwa d'an Aiken gabanta na fad'uwa"mama dake lura da ita tayi murmushi me ciwo kafin tace"jeka gata nan zuwa"dg haka mama ta mik'e tsaye ta nufi cikin d'aki"goggo luba kuwa y'arta ta kira d'aki mariya"tasanar mata idan ummu ta fita ta bita taga da waye suke mgn??....mama ta dubi ummu tana fad'in kiranki Akeyi fa nasan kuma kinji ko?"Eh yanzun zanje Ai"ki tashi ki k'ara saka turare mana"dato ta Amsa ta wuce ciki tana mamakin meyasa kamal zaice Abdallah ne?"da wannan tunanin ta d'an fesa turare ta yafo mayafi samqn red d'in Atamfar jikinta ta fito dg cikin d'akin"bbu kowa tsakar gidan"goggo luba na hangenta ta taga harta fice dg cikin gidan.... kamal na zaune samqn motarsa yana danna waya"yasha gayunsa cikin k'ananun kaya yanata k'amshi"kasancewar shima wajen gayu badaga baya ba"cikin nutsuwa ummu ta k'araso da fara'a samqn fuskarta tamasa sallama"yad'ago kansa ya Amsa yana fad'in kin zata da mutumin mukazo shine aka shanyani?"ah ah nasan kai d'aya ne"shi kuma Ai bankai matsayin dazaizo k'ofar gidan muba"ba haka bane ummulkhairy"tayi d'an murmushi ta gaishesa"Ahaka mariya ta fito dg cikin gidan tana tsaresu da ido kamar tv"sai kuma ta koma ciki Aguje"ummu tayi murmushi Aranta"dan tasan uwarta ce ta turota "taga kuma mamaki da rud'ewa A samqn fuskar mariya"sbd ganin kamal datayi"yanzun Inda Abdallah suka gani k'ilan sumewa mariya zatayi sbd mamaki....inaso kibani Aron hankalinki muyi mgn ta gaskiya ummulkhairy"Ahankali tace"ina sauraronka"da farko dai sunana kamal"ni Abokine wajen big man"yanzun haka insha Allah nan bada jimawa zan Auri wata cousin d'insa"yamun bayanin irin Auren da zakuyi sbd shine mafita Agareku dan gane da matsalar da keda shi kuka fuskanta ta fidda wad'anda zaku Aura"Amma dai kinsan irin wannan Auren Ashara'ance bbu kyau ko? Hakane na sani"Amma ya zanyi dashi"yanamun barazanar idan ban Amince zaimun kaza da kaza"sai kuma takama kuka"kiyi hak'uri dan Allah kiyi shiru muyi mgn"da farko ban goyi bayansaba"Amma sbd wani dogon tunani danayi saina Amince"inaso ki shigo gidansa tsakani da Allah"ki zauna dashi bbu cuta bbu cutarwa"yanzun haka nazone sbd naga gidanku dan gobe nayima magabatansa jagoran zuwa nan"kuma kisanar Agida gobe insha Allah zai turo Ayi mgn"nasan kina k'alubalentar halayensa kina masa kallon marar kirki sbd matsalar da kuka samu kedashi Abaya"ba haka yakeba zancen gaskiya"Amma yanada murd'add'en halin daba kowa ke iya fahimtar saba"inaso na baki shawara game da yadda zaki zauna dashi"insha Allah zaki sami sauk'in zama dashi"Amma dole sai kinyi hak'uri"big man mutum ne meson agirmamashi"sannan karki sake ki shiga sabgarsa muddin bashine yasakokiba Aciki"sai Abu na k'arshe beson k'arya ,beson musu"sauren halayensa kuma ta hikimarki na y'a mace zaki canza manashi"jikina na bani Akwai abu me girma dazai faru tsakaninku nan gaba"inaso maganar nan ta tsaya daga ni saike"kuma idan Anyi Auren kowa zai zauna d'akinsa bbu ruwan wani da wani.... Ajiyar zuciya ummu tasaki sbd dama Abinda takeso tayi masa mgn kenan tanajin nauyi"kanta ak'asa tace"to ina Aiki na teaching"ina fatan zai barni naci gaba?"eh insha zaki dinga Aikin ki"sai zancen daya kawoni bayan zai turo shine yace"baya buk'atar kije da komai gidansa"daga ke sai kayanki na sawa zakije"yace"beson wata bidi'a"Amma na soke wannan dole mucashe Ana bikin big man"yafad'a cikin tsokana yana murmushi"kanta Ak'asa batace komaiba"zan wuce gida"saidai na manta bansanar miki wacece sa'ada ba"sa'ada k'anwarsa ce uwa d'aya uba d'aya"yanaji da ita sosai ina fatan kema zaki sota ki kula da ita sosai"insha Allah"to sufa wa'annan mazan guda biyu??"d'an murmushi yasaki yana dirowa dg samqn motar sbd yafahimci su tj take nufi"yana kallon ta yace"wad'annan y'an Abi yarima Asha kid'ane"wato k'ananun shaid'anune da suke tare dashi sbd dukiyarsa"kuma inaso insha Allah kiyi sanadin rabashi dasu...ni kuma Awa?"hmm ummulkhairy kenan"bazan b'oyemiki ba"wlh kunyi matuk'ar dacewa da big man"ina fatan wannan Auren yad'ore har Abada"yana fad'in hakan yabud'e k'ofar driver sit yashiga yana d'aga mata hannu"tsabar mamakin kalamansa kasa mgn ummu tayi ta juya jikinta Asanyaye ta nufi cikin gida"saidai tana ahiga soro ta k'ak'aro fara'ar dole sbd goggo Luba tasan tana cikin farin ciki"zama tayi tasanarwa mama gobe Abdallah zai turo magabatansa Ayi mgn"sosai maman tayi farin ciki"tana tunanin dole gobe Ayi shiri na musammun iya k'arfin su sbd kar Arainasu idan Anzo neman Auren.... goggo luba dake lab'e gefen window tanajin firan ummu da mama"bayan sun gama mgn ta wuce d'akinta da sauri da nufin ta koma gobe wajen boka.... Washe gari....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *15&16* ........washe gari misalin k'arfe 5:35 pm mama da ummu na zaune tsakar gidan suna hutawa"sbd sunsha Aikin had'a snacks da dambun kaji na tarban bak'i"wanda komai gidansu lawisa Aka kai sbd Acan za'a sauke bak'in....yara ne maza sukayi sallama sunata shigowa da cartoon d'in biscuits da sweets da chiweengum da goro da ruwa da lemo"mama dai na kallonsu tana murmushi sunata Ajiyewa gefen k'ofar d'akinta"ummu kuwa gabanta ne keta dukan tara tara tana tambayar kanta badai harda saka rana Akayi ba?....kai lafiya kuketa shigowa da kaya haka??cewar goggo luba data lek'o daga cikin d'akinta"saidai kafin wani yatanka mata baba ya shigo da sabbin kaya Ajikinsa"fuskarsa washe da murmushi yana fad'in ina hajara uwar d'iya??"lallai ummul khairy tayi dace da miji babban mutum....mama ta dubesa tana girgiza kanta tace"Allah ne yabata sai y'an bak'in ciki su mutu"dama Aure lokaci ne dayazo bbu jira za'a yi"wa'annan kayan fa?"jikinsa na kirma yace"kayan saka ranar ne nanda wata biyu masu zuwa in sha Allah"sbd harda sadaki suka kawo"kayan saka rana biyu Aka raba ummu kashi guda"sai kashi guda nidake zamu raba kowa yabama danginsa"umman lawisa ta kasasu na ummu nacan gidan"wannan namune ni dake....Amma mlm kayi shawara da hjy kuwa?"cewar Luba tana kallon kayan kamar tv"Aranta tana tsinemawa malamin dataje wajensa d'azun da safe yace"mata bbu zancen Auren ummu"ke dakata! waye yasakoki Anan?"ina ruwan hjy da wannan maganar?"cewar babah fuska Ad'aure ya zauna gefen mama"ta tab'e baki ta matsa nesa dashi"yayinda ummu ta mik'e tsaye ta wuce parlourn su"goggo luba kuwa kasa mgn tayi sbd mamakin mijin nata"sai batace komaiba ta juya ta koma d'aki ta lab'e jikin window tana hangosu"baba yaci gaba da cewa"sun bada sadaki dubu d'ari biyar"sai kud'in neman Aure suma dubu d'ari biyar"duka suna wajen Abban lawisa yace"za'a barsu muyi ciko Amata siyayya"dukda sunce basu buk'atar taje da komai gidan sai kayan sawarta"Ai nidai Alhamdllh wlh! mutumin da sai A tv nake ganinsa shine wai suruki nah"ga kud'i dubu d'ari biyu na gaida iyaye"saiki Amshi dubu d'ari nina rik'e dubu d'ari Ai hakan yayi ko?"yafad'a yana mik'a mata kud'in"mama ta Amsa tana k'ok'arin mgn hjy yaya ta shigo tsakar gidan kamar Anjehota zani A hannu"murmushi mama ta saki sbd tunda suna mgn da babah taga fitar mariya tasan luba ta turata tasanarma hjy"kuma dama sbd luban taji komai shiyasa tak'i bari suyi mgn da baba ad'aki sai nan tsakar gidan....ni zaka yiwa haka rufa'i sbd kaga wanda zai Aureta me kud'i ne?"to ban Amince ba da kason da Akayi Amaido komai gabana yadda nakeso haka za'ayi"kuma kud'i maza ka Amso munsu"tana jikata Ace komai saidai naji labari??..mama tayi murmushin Anzo wajen kafin ta kalli hjy tace"ikon Allah hjy"yadda fa kikeso haka kikace zakayi?" Na zata karuwa me yawan banza ba jikarki bace"sai yanzun tazama jikarkin??"ke hajara saka idonki cikin nawa"bana son d'ibar Albarka"da zaki....mama tayi saurin katseta gun cewa"bari kaji rufa'i! nagaji da irin wulak'ancin da mahaifiyarka kemun tayi ma y'ay'ana"kayan saka rana Ankawo bbu canji A shawaran da kukayi"sadaki hakk'in yarinya ne dama can"sauran kud'i kuma siyayya za'a mata"kayan saka rana kuma gasunan zan raba na d'auki nawa nida dangina"kaima kaja naka kaida danginka"muddin Akayi Abinda yafi haka wlh zance mun fasa kai zakaji kunya baniba"ko yanzun kace naje gidanmu kasakeni wlh banida matsala"y'ay'a na sun zama mutane"dangina nada ikon rik'eni"saidai Akwai wanda Aiki yarage mawa ganashi yaran..... goggo luba dake sauraro tace"matsiyaciya dani kike kenan....kuka hjy yaya ta fashe dashi tana fad'in yanzun rufa'i Agabanka take gayamun mgn bazaka taka mata burki bah?"mezance hjy?"Inda kinyi hak'uri dolefa zan shigo na miki bayanin komai"nasan tabbas lubace ta tura Asanar miki"zancen gaskiya maganar hajara za'a bi"sbd idan tace"Anfasa Auren nan harfa rufeni za'a iya yi"sbd mijin me kud'i ne"koma wanene ni ina ruwana"d'an gidan ubanwa nene shi?"Abdallah mohd jibo nefa?"gwalo ido hjy yaya tayi tana fad'in dan Allah da gaske kakeyi rufa'i?"wlh hjy shine zai Aureta"ita kuwa wannan y'a inata had'u dashi?"kodai yaronsa ne zai Aureta?"tab'e baki mama tayi tace"koma miye y'ata zatayi Aure da wanda keso da wanda beso duk zasu gani...ya isheki haka hajara! karki manta hjy mahaifiyata"shiru mama tayi tana kallon tulin kayan da Aka jibge ko kirguwa basuyi"da sauri goggo luba ta fito ta shige bayi sbd cikinta daya juya dan Ance Abdallah mohd jibo ne ummul khairy zata Aura...wato kenan ta tabbata umarnin hajara zakabi sbd itace uwa da uban y'ar ko?"kiyi hak'uri hjy ta raba kayan tabani nawa sai kiyi yadda kikeso"shiru tayi tana kallon mama daketa k'ok'arin raba komai"Ahaka umar yashigo cikin gidan"mama ta saka kashi yayita jidar nata kason yana shiga dashi ciki"baba kuwa nasa shida hjy suka kwashe suka kai d'akinsa suka zauna suna mgn"mama kuma ta kira goggo murja y'ar uwarta ta waya dake nan kan gobe tazo araba kayan"itama data sanar mata wanda ummul khairy zata Aura tayi mamaki sosai"da haka sukayi sallama mama ta Ajiye wayar"ummu dai na zaune Aranta tana mamakin halin kakarta"k'asan zuciyarta kuma tana jin fad'uwar gaba da sakq ranar da Aka musu kuma wata biyu Ai yayi sauri"kenan saima An riga bikinta kafin Ayi na lawisa??....ringing d'in wayarta yakatse mata tunani"ta duba taga lawisar ce"mik'ewa tsaye tayi ta kalli mama tace"mama dama shine yakira bara na wuce ciki"dato maman ta Amsa sbd tasan ummu dama da kunya"ita kuwa ummu tayi wannan k'aryar sbd kar mama ta fahimci bata waya da Abdallah.... zaune Ammi take Akatafaren parlourn ta"wanda yaji kayan more rayuwa"tayi shiga ta Alfarma tana zaune da bak'i da wannan yazo sai wannan yatafi Anata yimata Allah yasa Alkhairi na sakq ranar Auren Abdallah"wanda duk idan mutum yazo sai Anbashi leda babba cike da Abin duniya"idan ka kalli Ammi zaka d'auka yayar Abdallah ce sbd kyan jikinta yab'oye shekarunta"Anty wasilah na gefenta zaune sunata fira da k'awar Ammin datazo....turo k'ofar parlourn Akayi Ahankali"big man da sa'ada suka shigo da sallama"yana rik'e da hannun ta"fuska bbu yabo bbu fallasa"yana sanye da t shirt red da jeans black"takalmi sawu ciki da Agogo duk black yasaka"yayi kyau sosai yanata zabga k'amshi"Ihu sa'ada tasaka tana fad'in oyoyo Ammi nah"saidai Abdallah yak'i cika mata hannunta"wayyo Allah my sweet yayanah ka cikani mana"Anty wasilah na murmushi tace"Ango Ango!! Ina y'ar tawa?"shafa kansa yayi yana sakin murmushin gefen baki yacika hannun sa'ada"Aguje ta nufi wajen Ammi tana dariya"Auta nah baki girma ko?"Eh mana Ammi"Abdallah yaduk'a ya gaishesu ya zauna gefen kujera"bak'uwar Ammi ta musu sallama ta fita"masu Aiki suka bita da kayan saka ranar"ke dallah ki saukar mata Ajiki mana"cewar Abdallah yana hararen sa'ada dake zaune jikin Ammi"kukan shagwab'a tasaka tace"Ammi kinga yaya ko?"sbd zaiyi Aure harya fara canza mun"d'azun nace yafad'amun sunanta yak'i fad'a"saidai yaya kamal ne yafad'a mun"yaya sunan y'ar tawa to?"cewar Anty wasilah"Abdallah ya had'e rai yana kallon sa'ada yace"sbd kinga Ammi kike haka?"zamu koma gidan Ai"kima tashi muje marece yayi"dagama islamiya take ko?"cewar Ammi sbd ganin yonifoam ne jikin sa'ada"Abdallah yace"Eh shine ta matsamun na biyo da ita nan"ka kyauta kusan sati 2 kenan rabona da ita saidai ta waya muke mgn"kai kuwa kullum saina ganka"kinma gaji dashi ko Ammi?"Eh mana"yanzun dake nakeji sai Antynki ko idan tazo?"dukda bansan taba bansan fuskar taba"sunanta fa Anty ummul khairy"yaya Kamal yace"zai kaini wajenta sbd tanada kirki"Allah yasa hakane"cewar Anty wasilah"Abdallah dai najinsu Amma sai yayi kamar beji yana danna waya"yaushe zaka kamana y'armu muganta??"cewar Anty"d'an yamutsa fuska yayi tana tsotsar lip nasa na sama Ahankali yace"ku bari sai An kawota mana"dukda tana cewa Agaidaki kullum Ammi"ina Amsawa sosai"yaka mata ka kawota mu gaisa"Allah dai yasaka baka nuna mata wannan halin naka Abdallah"sbd yadda Aka sanar mun yarinyar nada sanyi hali da kamun kai"dukda saidai ta shigo kun zauna zamu gane halayenta.....wannan matsiwaciyar ce me sanyin hali??da sannu zanyi maganin tsiwar tata"duk yake zancen a zuci...yaya Abdallah pls ka kirata mu gaisa da ita mana"harara ya ballah mata yana fad'in bana kiranta saidai ita ta kirani"Anty wasilah tayi murmushi tana kallonsa kawai"tasan saidai idan yarinyar bata Amsa sunanta mace ba"ko kuma sonta yafi nashi shiyasa zaice haka"ita Azatonta yana mugun son yarinyar Ashe halinsa na nan??"ke tashi muje An kusan kiran salla kar na rasa jam'i"yafad'a yana mik'ewa tsaye"Ammi tace"kadawo da dare zanyi mgn dakai"dato ya Amsa Aladabce ya musu sallama ya fita"sa'ada nata shagwab'a tabi bayansa..... *********** zaune ummu take Awani shago nayin saloon"wanda bata jima da zuwaba"kuma cikin sa'a tana zuwa Aka shafa mata relacxer"tayi zaune tana tunanin wai yau har Anyi sati 2 da sakq ranar Auren su da Abdallah?wanda tunda suka had'u a gold stone bata koma ganinsa ba"sai kuma tayi murmushi data tuna tun daga k'awayenta da danginta kowa mamakin wanda zata Aura yakeyi"ta girgiza kanta kawai.....a hakan wayarta tayi ringing"duba wayar tayi taga bak'uwar number ce"haka nan taji k'irjinta yabuga! sai gab da zata tsinke ta d'auka"tana k'ok'arin sallama taji dakakkiyar muryarsa cikin fad'a yace"sai yanzun kikaga damar d'auka?"idan nakoma kiranki tayi ringing sau 3 baki d'auka ba sai ranki yab'aci"shiru tayi dan ita batayi seving number nasaba dama"tunda ta kirashi rannan yak'i d'auka bata koma bi takan number saba....baki jine?"jikinta Asanyaye tace"ina ji"ina wuni??"banaso! na rasa me kika maidani?"Amma kiyi lokacinki ne"kina inama yanzun?"ina wajen saloon! ya d'auki kusan second 10 kafin yace"dokata data zama wajibi kibi shine idan nakiraki kiyi maza ki d'auka"sannan karki sake ki kashemun waya koda wasa sai idan nine nakashe"dukdama bakida Ajin dazan kiraki sai tayi dalili kamar irin haka kiga kirana...jin tayi shiru yakoma hassalashi"cikin zafin rai yace bakiji ne? naji Amma bi bai zama dole ba ko?"Akanme zaka kirani kanamun fad'a sai kace wata y'ar ka?"ta fada itama cikin masifa sbd yakaita bango"uhmm dani kike zancen"idan kin gadama ki sameni a office Akwai Inda zamuje"kamar yaya?"kamar yadda kikaji?"gaskiya bazan iya zuwa ba"sbd bansan Inda shi office d'in naka yake ba"sannan Amatsayina na y'a mace wlh nafi k'arfin zuwa na sami namiji Inda yake"kuma relacxer ce samqn kaina An shaf....ina ruwana da wani An shafa miki?"yakatseta cikin zafin zuciya"kina nufin zuwan ne bazakiyi ba kome?"Eh gaskiya"kaine yaka mata kazo nan sai mu wuce koma inane idan Angama mun retouching d'in"tsaki yaja yace"inane wajen saloon d'in?"maryam saloon ne"bece komaiba yakashe wayar"ta tab'e baki tana kallon madam data shigo"sanin halinsa zai iya yimata wulak'ancin daya gadama yasaka tace Awanke mata"Ana wankewar ne takira mama ta sanar mata zasuje Anguwa ita dashi daga wajen saloon d'in"fad'an ta kama kanta ta rik'e mutuncin kanta mama ta mata sannan ta yanke wayar.....bayan Angama busar da gashin Aka fara gyara mata"Ana gyarawar ne Text message nashi ya shigo cikin wayarta"ta fara dubawa kamar haka" *muddin kika bari na shigo ciki zakiyi mamakin irin hukuncin da zan miki* girgiza kanta tayi kafin tabi kiransa"sai gab da zata tsinke yad'aga yak'i mgn"hellow kana jina?"bansani ba"dan Allah kayi hak'uri Ankusan.....K! kin isa najiraki ne? kii bar.....kashe wayar tayi"ta kalli madam cikin harshen turanci tace"Abarshi madam sauri nakeyi"dg haka ta zaro 2k tabata"ta d'auki band ta d'aure gashin"ta rataye hand bag nata tana yane kanta da mayafin bak'ar jallabiyar dake jikinta me Adon stones"ta nufi k'ofa da sauri"kusan cin karo sukayi dashi"shi zai shigo ita zata fita"tayi baya da sauri"ya maka mata harara yana jan tsaki"tayi k'asa da kanta k'amshin turarensa na dukar mata hanci"beyi mgn ba yayi gaba cike da isa"tabiyo bayansa tana k'are masa kallo sbd ya juya baya"suit ne bak'ak'e Ajikinsa"yau yafi kullum yimata kyau"ganin zai juyo yasaka ta d'auke kanta da sauri"body guards nasa suka bud'e masa back sit ya shiga"ummu ta matso tana hangosa ciki"baraki shigoba ko saina fito na shigo dake ne?"b'ata fuska tayi tace"to ina zamuje ne?"kinsan Allah kika bari na fito saina saki kuka?"Akanme zakiyita b'ata mun time kina kuma sani surutu ?" batayi mgn ba ta shigo ciki ta takure jikinta ko kallo be ishetaba"office zamu fara zuwa dg nan zamuje ku gaisa da Ammi nah"wlh kikayi wani shirme ko nuna wata b'araka sai ranki yab'aci"zaki nuna musu kina sona sosai.... murmushi tayi Aranta tace"meyasa yake da girman kan nuna yace yana son wata ne?"bakiji menace ba?"naji Amma ka fad'i naka saura nima na fad'i nawa"muddin kamun tsawa ko fad'a gabansu nima bbu ruwana Allah kuwa....yana k'ok'arin mgn driver ya shigo yafara jansu"motar ta d'auki shiru"can ta d'ago kanta ta saci kallonsa Aikuwa suka had'a ido"koma tamke fuska yayi cike da basarwa ya d'auke kansa"ta duba wayarta k'arfe 4:51 pm"Ahankali tace" dan Allah karmu wuce 6 duk Inda zamuje"sbd mama ta hanani kai magrib Awaje"banza yamata yak'i mgn"sai tayi shiru tana tunanin Allah yasa idan Anyi Auren karya dinga shiga harkanta"doguwar tsuka yaja yana fad'in sau nawa zance ki dena kirana irin wannan lokacin preety??"tab'e baki tayi ta saci kallonsa taga yakara wayar Agefen kunnansa"sosai ummu tayi mamakin rashin zuciya irin na preety"karki yarda na koma kamaki kina kallona"ni kuwa me zan kallah Anan?"tak'are maganar tamkar fira sukeyi"parking driver yayi yafita da sauri"Abdallah ya matso yana fad'in maimaitamun Abinda kikace"da sauri ta matsa zata bud'e k'ofar"karki fita nace"nidai dan Allah ka matsa mana"shareta yayi ya finciko hannunta da k'arfi suka fita ta b'angaren da Aka bud'e masa"k'ok'arin saita kanta tayi"saidai taji kunyar rik'e mata hannun da yayi"jerawa sukayi suka shige cikin k'ofar glass data bud'e"murya can k'asa kamar meyin maganar Arzik'i tace"nidai Acikamun hannuna gaskiya sbd bbu kyau kasani"ta k'are maganar tana son k'wace hannun"k'aramar k'ara tasaki sbd yadda ya murza yatsun hannunta ya murd'asu cike da mugunta"Adaidai sadda suka ida shigowa cikin camparny d'in"kowa na harkan gabansa"saidai duk wanda ya gansu saiya gaida Abdallah cikin kuma girmamawa"Abin yabama ummu mamaki"sbd ganin har dattijai da suka haifesa girmamashi sukeyi"sosai jikinta yayi sanyi"lokacin da suka haye steps d'in dazai sadaka da office nashi yace"office nawa zamuje saura kimun wani k'auyanci"banza ta masa"sbd itace kawai tasan zafin datakeji ga yatsun hannunta"shine yatura k'ofar suka shiga da sallama"PA d'insa na zaune yana rubuce rubuce sai wasu maza su ukku dake zaune kan kujera"ko ina yake zama sai Anji k'amshin turarensa?"cewar ummu Aranta tana yiwa office d'in kallon second 5"fad'in kyawunsa da tsaruwarsa b'ata bakine"ga sanyin AC gwanin dad'i"itadai sunku yadda kanta Ak'asa tayi"Abdallah ya d'aga musu hannu sbd sannu da zuwan da suke masa"wajen kujerar dayake zama yanufa da ummu"fuskarsa Asake yace"zoki zauna nan minti 10 na gama Abinda zanyi saimu wuce?"juya idanuwanta tayi ta zauna Ahankali tace"nidai kar yamma tayifa ko?"bara tayiba zamuje"yafad'a yana k'ok'arin zama kan wata kujera "cikin harshen turanci ya nunata yana fad'in itace wacce zan Aura nan bada jimawa ba"da sauri suka fara gaisheta cikin girmamawa"ta Amsa Amutunce"kujerar nata lulawa da ita ga sanyi AC na kaimata"nace su ummu ba sabonba..."cikin harshen turanci taji sunata mgn game da kayan da suke k'erawa"Abin mamaki 10 minit na cika Abdallah ya kalleta tashi muje sarkin rigima"tamkar tayi dariya Aranta tace"d'an duniya ne mutumin nan wlh"k'in mgn tayi ta kauda kanta"sudai sunata kallonsu suna mamakinsa sbd sun sanshi beda wargi"matsowa yayi gab da ita"ya sunkuyo da kansa Adaidai saitin gefen fuskarta"k'irjinta ya buga! sbd har hucin numfashinsa da k'amshin mouth frishner d'insa tanaji murya can k'asa yace"K! wlh ki tashi kona b'ata miki rai"kinji dad'in kujera me laushi kinyi zaune ko?"dallah malam ka matsa ko wlh nayi maka Abinda baka tunani"to bissimilah idan zaki iya"yafad'a yana kamo hannunta yafara murd'e mata shi da k'arfi"duk yadda taso ta d'aure kar tayi Ihu saida tasaki k'aramar k'ara"gashi sunyi gab da juna"motsi kad'an idan tayi jikinsu zai iya gugar juna"dan girman Allah ka matsa"beyi mgn yaja tsaki yana d'ago kansa"hakan yasa ta mik'e tsaye"Ashe duk sunma fita"wlh kaida Allah cin zalin nawa da kakeyi"sannan rik'emun hannu.....maganar ta mak'ale mata sbd ganin ya juyo Afusace"ta rintse ido sbd ta zata marinta zaiyi"bazan miki komai ba yanzun sai lokaci me zuwa"banganeba?"ta fad'a tana bud'e ido"beyi mgn ba yanufi k'ofa"hakan yasa itama tabiyosa Abaya"saida ta fito sannan ya rufe k'ofar ya fisgi hannunta batace masa komai ba suka jero suna tafiya"suna fitowa waje bakin titi suka sami tj da junuid tsaye gefen motocin Abdallah"da wani irin mugun mamaki suke kallon Abdallah da ummu da kuma hannayensu"sannan suka kalli junansu"ummu Aranta tace"banzaye zan nuna muku ni macece yanzun"tj ne yayi k'arfin halin mgn wajen cewa"big man dama kana ciki ne?munzo d'azun Akace ka fita" yatsina fuska yayi yace"Eh yanzun ma zamu koma fita"to shikenan Ai saimu yi rakkiya ko? b'ata fuska ummu tayi ta dubi Abdallah dake k'ok'arin musu mgn cikin sanyin muryarta tace"nidai bana buk'atar wasu su rakamu mu kad'ai nakeso muje"kuma ka bud'emun k'ofar na shiga mana"ta k'are maganar tana kallonsa tana juya idanuwanta"kasa mgn Abdallah yayi gashi kan idon mutanene harda body guards nasa"Amamakin su tj sukaga yace"shikenan muje na bud'e miki"dg haka yabud'e k'ofar back sit ta shiga"yana k'ok'arin yayiwa su tj mgn tajawo hannunta dake cikin nasa"kawai saiya shigo be kulasu tj ba"yana shigowa ya rufe k'ofar ya ballah mata harara yana fad'in wlh sai kinsan kinsani Aiki"d'an murmushi tayi ta tab'e baki tace"zan koma saka wanima Akaro na biyu"kak'iyi nima wlh na baka mamaki.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *17&18* .......Wani irin kallo yaj efeta dashi wanda ta ita kanta ta kasa fassara wane iri ne?"yana tab'e baki cike da shan k'amshi yace"bana zaton ke y'ar haka dake har zaki iya bani wani mamaki"saidai muddin kika koma k'ok'arin yin makamancin Abinda kikayi yanzun nine kawai nasan meye zan miki"yak'are maganar yana rejecting d'in kiran junuid yaja tsaki"ummu ta tab'e baki tak'i yin mgn"Aranta kuma tasha Alwashin sai tayi sanadin rabashi dasu tj tunda ba mutanan Arzik'i bane su....tana wannan tunanin driver ya shigo yafara jan motar"ita kuma tana wasa da yatsun hannunta"yayinda uban gayyar yayi shiru yana tunani miye Amfanin kiransa da junuid yayi,bayan yanzun sun ganshi??.... ringing d'in wayar ummu yakatse masa tunani"ya yamutsa fuska yana fad'in karki d'agamun waya Anan Adameni da surutu marar Amfani"bata kulashiba ta d'aga sbd ganin lawisa ce"da mamaki yake kallonta tana wayar"beyi mgn ba yamatso sosai dab da ita"sam ummu bata Ankaraba saida taji yasaka k'afarsa me takalmi sawu ciki yatake mata yatsun k'afa da k'arfi"cike da Azaba ta saki wayar tana kallon k'afar"ta dubesa"da sauri ta d'auke kanta tana takure jikinta Awaje guda"gashi dama can k'arshe take zaune bbu sauran space d'in da zata matsa"big man kuwa ko Ajikinsa be janye k'afar saba"kashe wayarta tayi tana rintse ido sbd zafin dakeji yana ratsata"Ahankali ta yadda shine kawai zai iya jin Abinda take fad'a batare data bud'e idon ba tace"duk zalin nawa da kakeci na barka da All....bata k'arasa mgn ba"taji yatsunsa biyu saman lips nata yanata d'allarsu"ta doke masa hannu da sauri sadda ta bud'e idanuwanta"batasan sadda hawaye suka zubo mata ba....duk ranar da kikamun laifi na hukuntaki kikace kin barni da Allah zakiga Abinda yafi wannan"yak'are maganar tamkar meyin rad'a yana janye k'afar sa dg samqn tata"shiru tayi tak'i mgn ta b'oye fuskarta da mayafinta tana shashshekar kuka Ahankali"kimun shiru tun kafin ranki yab'aci"ko kuwa kinaso idan munje Ammi ta fahimci kinyi kuka?"nanma shiru tayi"ta share hawayenta"motar ta d'auki shiru"suna isowa get man yabud'e musu get suka shiga"Amma motar da body guards nasa suke ciki dg waje sukayi parking"bayan driver yafita ta d'ago kanta batare data kallesaba ta fita dg cikin motar"ta tsaya ta k'ara gyara rolling d'in dake samqn kanta"shikuwa fuska ad'aure ya fito ya tsaya gefenta"Adak'ile yace"Atsarina bana maimaita mgn"idan kunne yaji gangar jiki ya tsira"daga haka yayi gaba cikin basarwa yana tafiya cike da kasaita"me gadi da masu bawa flowers ruwa nata d'ago masa hannu"ummu kuwa gabanta keta fad'uwa"Aranta tana fatan Allah yasa y'an gidan nasu sunada kirki ba irin halinsa gare suba"sbd Azatonta gidansu ne sukazo"da hanzari tabi bayan sa"ta samesa tsaye bakin k'ofar shiga parlourn gidan"ya zura hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa"kyakykyawar fuskar nan tasa Ad'aure....sosai taji ta daburce"ga wani uban kwarjini daya mata"sai taji kamar ta koma"saidai bata yarda takoma kallon saba"zo muje!"yafad'a yana mik'a mata hannunsa Alamar tazo"togewa tayi cikin marairaice murya tana fad'in"bbu kyaufa dan Allah"sannan idan muka shiga kana rik'e da hannuna dame za'a fassara hakan??kuma bayan haka ni ina jin kunya ko?"wai yaushe zaki dena mun musu ne?"iye?"sai kuma yaja tsaki yanufi k'ofa"ta biyosa tana magana k'asa k'asa bemajin me take fad'a"murd'a handle d'in k'ofar yayi yashigo da sallama Ahankali"Ammi dake zaune kan kujera bata Amsaba saima harara data tarbesa da ita"yasaki d'an murmushi domin hakan ya tabbatar masa da cewar taji Abinda yafaru"fuskarta ta fad'ad'a da fara'a tana Amsa sallamar ummul khairy"Aranta tana maimaita kalmar masha Allah! sosai taji yarinyar ta burgeta sosai data nuna ita me tarbiyya ce" sbd duk Abinda suke fad'a yanzun taji tunda gefen taga take zaune... sannunki da zuwa y'ata"maraba dake"ummu na murmushi kanta Ak'asa ta k'araso ciki ta duk'a k'asa kan carpet Ahankali tace"Ammi ina wuni??"lafiya qlau ya mutan gidan?"suna nan lafiya"masha Allah tashi ki zauna kinjiko?"bbu musu ta tashi ta zauna gefen kujera tana rissinar da kanta k'asa"yayinda uban gayyar yayi zaune yana danna waya tamkar babushi cikin parlourn" dama yau zatazo shine baka sanarmun ba"kuma zuwan marece Abdallah??" tamkar yak'i mgn sai kuma yace"nida bakiyi maraba daniba Ammi sai ita kawai kika damu da ita" hmm! kishi kakeyi da ita kenan?"to bari kaji"yanzun Andena yayinka"yayinta Akeyi itada sa'ada"ummu kuwa takama murmushi har fararen jerarrun hakoranta suka bayyana"tana mamakinsa ta d'auka ko Agidan ma baya sakewa da kowa"Ammi na dariya tace"kin ganshi yana kishi daku ko?"d'ago kanta ummu tayi ta kallesa ya zabga mata harara yana nuna mata kansa"wai dashi take?"da sauri ta gyad'a masa kanta tana murgud'a masa baki"yaja kwafa kawai"Ammi dake lura dasu ta tashi tsaye ta nufi cikin kitchen tana murmushi"K! bakiji warning d'in dana miki ba ko?"wai dan Allah miye na wani damuwa?"kaida ba'a maraba dakai fa"kaje kawai dg waje idan nagama zamana ka maidani gida"sosai yake kallonta da mamaki"Aransa yace"sbd kinga Ammi kike mun haka kamar wani driver naki?"Afili kuwa sai gimtse fuska yayi yace"kiyi yadda kikeso yanzun kafin mu fita ki Amshi hukuncin laifinki"shiru tayi dan tasha Alwashin bazata bisaba nafef zata hau"dan bata shirya jurewa mugunyarsa Akantaba.....zabura tayi zata tashi sbd ganin ya zauna gefenta"gashi batasan wace kalar mugunta zai mataba"saidai tana k'ok'arin tashin Ammi ta fito rik'e da tray Ahannunta" da sauri ummu ta mik'e tsaye tana fad'in sannu Ammi dakin kirani na d'akko miki"ta fad'a tana Amsar tray d'in batare data yadda ta kallo Ammin ba"Ammi na murmushi ta mik'a mata tace"kusha ruwa y'ata kinjiko?"Abdallah kuwa har ransa Abinda ummu tayi yaji dad'i"Amma miskilin ko'a fuska be nuna ba saima danna waya yakeyi kamar besan meke faruwa ba"lemo ne da ruwa da snacks"ruwan kawai ummu ta zuba tasha tana duba time shidda saura kwata"Ammi kuwa d'akinta ta wuce"batare data kallesaba tace"shidda saura yanzun dan Allah zan tafi"tashi ki tafi yafad'a cikin gatse"Aikuwa ta tashi tsaye da nufin ta tafi d'in"dukda taso tayiwa Ammin sallama"saidai tana tashi Ammin na fitowa dg cikin bed room nata tana rik'e da ledar shopping"badai tafiyaba?"kan ummu Ak'asa tace"Eh magrib ta kusane"hakane gsky"Amma ruwa kawai zakisha?"Ak'oshe nake"shikenan y'ata ina godiya da ziyara kinji?"d'an murmushi tayi"ungo kai ka rik'e mata"harda wata d'awainiya?"dan Allah Abar....kar muyi haka dake ummulkhairy"ki Amsa kinjiko?"Agaida mutanan gidan"ta Amsa dato tanata zuba godiya"Abdallah ya mik'e tsaye yanata cin magani yace"Ammi ita ta Amshi kayanta mana"kallon da Ammin ta masa yasaka ba shiri ya matso zai Amshi ledar"tamkar zaiyi kuka yace"kinafa gani Ammi dariya takemun"ummu kuwa rufe bakinta tayi ta dena masa dariyar"Ammi na murmushi ta mik'a masa ledar tana fad'in miye Amfanin ka inba ka rik'e mata d'inba?"Amsar ledar yayi ya gallah mata harara yana fad'in zaki sani yarinya"dg haka yayi bakin k'ofar da sauri"Ammi ta girgiza kanta tana tunanin yaushe Abdallah zai canza?"kiyita hak'uri da halayensa ummul khairy Ahankali zaki canzashi kinjiko?"Agaida mutanan gidan"dato ta Amsa jikinta Asanyaye ta fita"domin ta fahimci mahaifiyarsa mutuniyar Arzik'i ce kuma batasan wane irin Aure zasuyi ba?"duk sai taji wani iri"bata san ta fitoba saida taji motsin mutum gefenta" Atsorace ta kallesa"yayi bala'in had'e rai yana yatsina fuska ya mik'o mata ledar yak'i mgn"itama batayi mgn ba ta Amsa"sai kawai yaja tsaki ya nufi wajen da sukayi parking"ita kuwa bakin get directly ta nufa da sauri"sai bayan ta fita sannan big man da har yashiga mota ya lura bata biyosa ba"tsaki yaja yana dubawa kozai hangota"driver yasanar masa Aita fita ta get"shigo muje"iya Abinda Abdallah yafad'a kenan"tare da jan kwafa Aransa sbd shine yasan irin hukuncin dazai yanke mata idan tashigo gidansa"dan yafahimci raini ya shiga tsakaninsu da ita"dole kuma yayi maganin fidda rainin daya shiga tsakaninsu.....ummu kuwa tana fitowa taga wani me Adaidai da wata Aciki"ta tsaidashi da sauri"bayan ya tsaya ta sanar masa Inda zai kaita"yace nan gaba kad'an zaima sauke matar"da sauri ta shigo ciki tana sakin Ajiyar zuciya"saida suka fara tafiya sannan ta duba cikin ledar taga turaruka ne masu kyau da tsada na jiki dana kaya"tayi murmushin jin dad'i"sai wajen shidda da rabi ta iso gida..... big man kuwa suna isowa gida yafito dg cikin mota"Amamakinsa ya hango su tj zaune kan resting chairs a compound d'in gidan da Alama shi suke jira"tsaki yaja dama cikin haushi yake sbd Abinda ummu ta masa"saidai yarasa meyasa suketa son bibiyarsa kodai kud'i suke sone?? yatambayi kansa yana cigaba da tafiya"driver na biye dashi da brief case nasa daya d'akko masa....tj yadubi junuid yana fad'in gashi nan ma yadawo"sonake naji Abinda mukaji gaskiya ne dg bakinsa"in kuwa gaskiya ne to Aljannar yarinyar nan Asiri ta masa"junuid yace"tabbas Asiri ne tj"kanafa gani y'ar iskar yarinyar nan ta hanashi kulamu"sannan tasaka yabud'e mata k'ofar mota ta shiga" kasanfa yadda ya tsaneta"yadda nasan halinsa inba iyayensaba waye ya isa yasakashi koya hanashi...shiru sukayi sbd ganin zai wuce ta gefensu"big man wajenka fa mukazo"tamkar bazai kula suba"sai kuma yatsaya yana fad'in menene?"Agajiye nake kunsan bansan takura ko?"pls kazo ka zauna muyi mgn"bece komaiba yanufi wajensu"yayinda driver ya mik'a masa brief case nasa yabar wajen"cikin gundura big man yace"5 minit na baku kuyi maganarku inada Abinyi! yafad'a cikin shan k'amshi....dama wani labari mukaji me ban mamaki"wai An saka maka rana kusan sati 2 kenan Amma bamuda labari duk yadda muke dakai"sannan yarinyar nan data maka rashin kunya kwanaki da ita Aka saka muku ranar???"mik'ewa tsaye yyi yana tab'e baki yace"kunyi tambaya kun bama kanku Amsa to me yarage kuma?"wai kana nufin sonta kakeyi?"tsaki yaja yace"kaga junuid ? bansan irin wa'annan maganganun banzan kafi kowa sani"Abinda nasani kawai zanyi Aure"ina sonta bani sonta bakuda damuwa da hakan"daga yayi gaba yabar musu k'amshin turarensa.....Ajiyar zuciya junuid yayi yace"garama ya Auri preety da wannan yarinyar"sbd preety batada wayo"wannan kuwa tanada wayo zata iya rabamu dashi mudena Amfana da dukiyarsa"nima dai Abinda nake tunani kenan"saidai mudena masa zancen kasan shi beda kyau idan Aka tab'osa"cewar tj suna tashi suka bar gidan... ********** Duk'e take gaban wani mushurikin boka"yanata bugun k'asa"can yad'ago kansa yana kallon ta da jajayen idanuwansa yace"wannan Aure bbu gudu bbu ja da baya sai Anyi shi"matsawar zaki hana tofa har ranki zaki iya rasawa..... innalillahi wa....ke dakata! ba'a kira mana sunan Allah Anan"to Amma boka bbu yadda zakayi?"babufa yarinya"ko ina zakije zasuci kud'inki ne"saidai yanzun idan kin koma gida zaki tarar da Abin mamaki"muma nan dakika gani munsan gaskiya Amma muke dannewa"idan kinga munyi Aiki Ansamu nassara dama can haka Allah yarubuta"bana yin Aiki sai nayi duba naga za'aci nassara ko kuwa???"jikin goggo Luba Asanyaye ta tashi ta nufi gida....saidai Abin tashin hankali tana zuwa tasami Asiya nasir yakorota da cewar be sonta be k'aunarta, shi ummulkhairy yakeso"ta yayama harta zama matarsa?"gashi saki 2 yamata harda yaron ciki Ajikinta na wata biyu"sai Amaye Amaye takeyi...hankalin goggo Luba idan yayi dubu tashe yake"saidai dayake bak'ar zuciya ce da ita bata sadudaba "saima tunanin take gobe taje wajen wani boka Ayi Aikin da Asiya zata koma d'akinta"gashi nasir bbu kunya yazo har tsakar gidan yayi rashin mutunci da jefa mata takardar saki yace"sun cucesa Allah ya isa shi ummulkhairy yakeso"ummu da mama na d'aki suna jin komai"hjy yaya na tsakar gidan tana tsinewa nasir Albarka"lokacin goggo luba na yawon bin bokaye"bayan lafawar komai ne tadawo gidan...... haka rayuwar taci gaba da lulawa "kwanci tashi da dare yayi dandanan sai gari ya waye" tunda ummu da Abdallah sukaje gidan Ammi basu koma had'uwa ba"ko waya basuyi"tun sauran sati 3 biki goggo murja takai ummu maiduguri"Aka fara yimata gyaran jiki dana fata da gashi"da koya mata dubarun iya zama da miji"sati biyu kacal tayi Acan tafara k'ok'arin dawowa sbd biki yarage saura kwana8"kuma kamal yakirata zaizo ranar friday yaka mata invitation cards da Abinda zata buk'ata itada k'awayenta"dan ya tambayeta ta waya dame dame zasuyi?"tace itafa bbu komai sbd ba Auren dindin bane"saida taga beji dad'i ba sannan tace"yini da wa'azi kad'ai zasuyi "dama lawisa ta fiddo Anko tun sauran wata d'aya tanata nunawa friends nasu"dukda ummu bataso fito da Ankon ba haka dai ta hak'ura tabarta sbd lawisa ta wuce komai Awajenta"gyaran jiki aka mata na Asali"wanda ya zauna Ajikinta sosai"fatarta ta k'ara haske da yellow da taushi da sulb'i"gashinta yak'ara tsawo da bak'i"duk Inda ta zauna ta tashi sai Anji k'amshin jikinta"gaba d'aya ummu tausayin kanta takeyi sbd ganin Anata wahalar da ita da wani gyare gyare"bayan tasan irin kalar Auren daza tayi..... Ayau Friday tun wajen k'arfe 7na safe ummu da k'anwar mama suka baro garin maiduguri da dumbun kayan gyaran jiki da turarukan wuta da ummu zatayi Amfani dasu Agidanta"tayi kamar Aljannah sbd kyau"yayinda kuma Anan yau za'a kawo lefen ummu"mama da umman lawisa da goggo murja sunyi busy Anata shirye shiryen tarban bak'i"wanda gidansu lawisa ma za'a tarbesu.... Ango kuwa tamkar bashine Angon ba"zaka d'auka kamal shine Angon"sbd hidimar dayakeyi"dashi da Ammi da Anty wasilah suka shirya lefe"kuma Ammi tace"bbu taron da za'a yi kamal da Abdallah da sa'ada zasuje su kai lefen"wanda Abdallah yasha Alwashin bbu Inda zashi"kayan Angunci ma saida sukayi fad'a da kamal daya d'inko masa kala 10 sbd yana gaba da kayanmu na al'ada"zai iya shekara be saka shadda ba"dan dg sallar idi sai sallar idi yake saka manyan kaya"ga preety da k'awayenta keta zugata datayi sake zai Auri wata duk ta tashi hankalinta"tun yana biris da ita har yafara jin tausayinta yana bata baki"yanzun haka kamal yatsara harda dinner za'a yi yyinda Abdallah besani ba"umma balki kuwa taso Ace itace zata had'a lefe sbd ta yagi rabonta cikin kud'in had'o lefen sai hakan be faruba"kuma Akace Abdallah da kansa zai kai lefe ba'a taro"saidai dukda haka dama tayi kutu kutun data bama daddy shawara Ai su fara zama Anan gidan kar Abdallah yayi nisa da gida"idan sun haihu suka yaye Abinda suka Haifa saisu Amsa su kuma su koma gidansu"kasancewar tasan daddy nada son yara Aikuwa ya Amsa da shawaranta cikin jin dad'i.... wajen k'arfe 3 na yamma su ummu suka iso gida....✍️ Adinga sharhi gaskiya ko arage yawan pages😩😎 wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *19&20* ........wajen k'arfe 3 na yamma su ummu suka iso gida"tun daga soro sukejin k'amshi na girki na tashi Agidan"ga sabon fenti Ana tayi tun dg k'ofar gidan har cikin soro"ummu taji wani irin tausayin iyayen nata"gaba d'aya yanzun sai taji Auren yafitar mata Arai....goggo luba da Asiya na zaune tsakar gidan ko wace da cikinta"uwar cikinta wata na biyar yake"y'ar kuma ukku garesa har yafara turowa"ummu daketa kwad'a sallama ta dubesu taji sun bata tausayi" saidai tasan son zuciya ne yakawosu ga hakan"mahmood Autah yayi ihun murna yazo ya rungume ummu"umma da mama suka fito dg cikin d'akin suna musu sannu da zuwa"yayinda goggo luba kejin kamar ta had'iyi zuciya ta mutu sbd bak'in ciki"gashi mlm rufa'i yayi bala'in juya mata baya yanzun Agidan"goggo ina wuni??"cewar ummu tana rik'e da hannun mahmood"da k'yar ta Amsa da lafiya qlau tana binta da wani irin kallo kamar zata cinyeta" sbd ganin yadda ta canza cikin k'ank'anin lokaci"tubarakallah masha Allah y'ata"lallai kin fito sak Amaryar ki"yanzun kuwa k'awarki ta fita tazo baku isoba"cewar umman lawisa"Eh umma munyi waya da ita muna cikin nafef yanzun zatazo Ai"ina yininku umma ??"lafiya qlau ya hanya?"Alhmdllh"muje ciki ko?"umma tafad'a duk suna shiga d'akin mama"shima parlourn yayi gwanin kyau An canza yadin kujeru da sabbin labulaye"zama ummu tayi sukaci Abinci suka huta"umma da goggo murja duk suka d'auki Abinda Aka had'a suka tafi dashi gidansu lawisa"lokacin Anata kiran sallar la'asar"d'akin yarage daga ummu sai mama sai bak'uwa Anty Aysha da sukazo tare da ummu"mama ta kalleta tace"dukda sunce basu buk'atar komai munyi miki kayan kitchen"sannan zamu shirya miki d'aki guda sbd gudun gori wata ran"ummu na k'ok'arin mgn wayarta tayi ringing"saida taji fad'uwar gaba dataga kamal ne"jikinta Asanyaye ta d'auka tana masa sallama"ya Amsa yana fad'in ran Amaryar mu yadad'e"tayi d'an murmushi had'e da cewa tare da naka"ina wuni?"lafiya qlau"dama Anjima kad'an wajen 5 pm zamuzo nida sweetie d'inki mu kawo kaya dg nan zamuyi mgn"sbd bamusan wata Al'ada da kansa zaizo yakawo"dato ta Amsa tana masa kwatancen layin gidansu lawisa Inda Anan zasuje su sameta"bayan sun gama wayar ta sanar ma mama"kasancewar ba sallah takeyi bah sai kawai ta shige wanka"bayan ta fito ta shirya cikin lafaya purple colour me tsadar gske irinta y'an meduguri"tasaka bak'ar t shirt me dogon hannu daga ciki"bataso yin make up ba"Amma Anty Aysha da lawisa data shigo yanzun suka tursasata saida tayi"ita kuwa Aranta fata takeyi Allah yasa kar Azo da big man"sosai tayi wani irin mugun kyau kamar Aljannah"lawisa na kallonta tace"masha Allah mrs Abdallah! harara ta gallah mata tana fad'in tun kafin Ad'aura?"insha Allah Ai za'a d'aura d'in"irin wannan kyau haka"karma mu fita wani ya tsaidaki....ummu na k'ok'arin mgn kiran mubashshir ya shigo cikin wayarta"haka nan taji k'irjinta yabuga"ta daure tayi sallama bayan ta d'aga" daga d'ayan b'angaren mubashshir yace"my sweet heart ina nan waje ki fito zamuyi mgn five minutes pls"ka manta me yace maka A last time?"kidai zo pls"batace komaiba ta kashe wayar"lawisa ta kalleta tana fad'in waye?"mubashshir ne"tab'e baki tayi tace"kinga biyar saura minti 25 gashi idan munje zan gyara parlourn bak'i mu tarbesu Acan"to Akan me zai wani zo yab'ata mana lokaci?"muje naji meye mintina 5 yace na bashi"wanene?"cewar Anty Aysha"Amm telana ne"cewar ummu...suna barin d'akin"lokacin da suka fito tsakar gidan Asiyace zaune kawai"suna fitowa soro lawisa tace"zan tsaya dg gefe kuyi mgn Amma karki jima"saidai kuma in har da wata mgn yazo miki game da fasa Auren nan karma ki saurareshi"bema isaba k'awata yamaida iyayena k'ananun mutane"cewar ummu suna fitowa layin"mubashshir na zaune kan mashin nasa roba roba"tunda ya hango ummu yatsareta da ido"shi yau sai yaga tafi koda yaushe kyau da tsari da komai"tun kafin ta iso k'amshin turaren jikinta yafara isowa hancinsa"sallama tamasa "ya Amsa suka gaisa"ummu ta dubesa tana fad'in ina sauraronka sauri nakeyi"saurin naki yafini mahinmanci?"hmm! kai rannan saurin naka yafini mahinmanci da har ka kasa jiranah da mukaje gold stone ka tafi?"saidai na fito nasamu wayam baka nan"yanzun ba wannan ba"na shawo kan mahaifina ya Amince muyi Aure d....bakin Alk'alami ya bushe mubashshir! saidai kayi hak'uri mu jira lokacin dazai sakeni sai muyi Aure"sbd biki yau saura kwana8 kaga bbu zancen fasawa" bazan maida iyayena k'ananun mutane ba....ummu pls ki fahimci ceni mana"jikinah yana bani kar in yadda inyi sake ki Auri wan....kaga sai Anjima"ta fad'a tayi gaba"yayi tagumi yana binsu da kallo itada lawisa har suka b'acewa ganinsa...bayan ta gama yiwa lawisa bayani taja tsaki tana fad'in daga shi har shid'in duk bana sonsu na tsanesu"ni kuma wannan lusarin mubashshir d'in nafi tsana"da zaizo yadawo da hannun Agogo baya"idanma yakoma kiranki karki sake ki koma d'auka"ta k'are maganar tana jan tsaki"har suka iso gidansu lawisa mita takeyi"tare da ummu suka gyara parlourn bak'i cikin hanzari suka turare sa"suka jera snacks da dambun kaji samqn center table da drinks masu sanyi"lokacin k'arfe 5:4 pm"rufe k'ofar parlourn sukayi suka wuce cikin gida"sai wajen k'arfe 5:15 big man da kamal da sa'ada suka iso k'ofar gidan su lawisa"wanda big man Azatonsa nanne gidansu ummu"kuma kamal be sanar masa ba nan bane gidansu"daga wajen get d'in gidan sukayi parking"kamal ya fito dg cikin motar yaje ya sanarwa me gadi zasu shigo da kayan lefen"ya Amsa da to"kasancewar dama Ansan da zuwansu"body guards d'in Abdallah sune suka dinga d'akko Akwatunan har dozing 2 suka shigo dasu sunata Ajiyewa"key d'in sabuwar motar da Aka had'o da ita yana hannun kamal"sai bayan Angama shiga da kayan sannan kamal yakira ummu yasanar mata gasu nan"tunda suka gama wayar da kamal jikinta ke rawa tana jin fad'uwar gaba"lawisa ta fito haraban gidan sbd ta shigo dasu....big man kuwa yana zaune back sit shida sa'ada yana mata warning da babbar murya"saida kamal yamasa knocking sannan suka fito yanata shan k'amshi dan beso zuwa ba"saida yaga ran Ammi zai b'aci sannan ya yadda yabiyosu"yaci wankan k'ananun kaya sabbi dal"yayi wani irin mugun kyau"musammun sbd gyaran fuskan da Aka masa yak'ara fitowa da kyawun fuskar tasa"kamal nata y'ar dariya yana rik'e da ledoji biyu da Alama cards d'in ne Aciki"Ajere suka shigo cikin gidan"sai Akayi sa'a lawisa kuma na k'arasowa"da sauri sa'ada tace"Anty ummul khairy! ba ita bace" yanzun zaki ganta"cewar lawisa tana musu sannu da zuwa"wanda kamal ne kawai ya Amsa"Abdallah kuwa d'auke kansa yayima"ina ita gimbiyar ne babbar k'awarmu?"tana ciki yanzun idan nagama yi muku iso zan shigo muku da ita"dakin kyauta kuwa"batace komaiba ta rik'e hannun sa'ada suna gaisawa suna nufar parlourn bak'i" wanda da k'yar Abdallah ya Amsa gaisuwarta"suna isowa bakin k'ofar ta bud'e tace"ku shiga ciki pls ina zuwa"zan biki dan... baby! Abdallah yakira sa'ada bbu Alamar wasa samqn fuskarsa"lawisa batayi mgn ba ta juya Aranta tana tunanin dole ummu ta had'a da kissa wajen zama da wannan gadararren mutumin"bakin get ta nufa tayiwa me gadi mgn yasaka masu bama flowers ruwa su shiga ciki da kayan"bayan ta sanar masa ta wuce cikin gidan"ummu na zaune a bed room d'in umma tana tunani"tana ganin lawisa tace"harda wannan mr arrogant d'in Akazo?"bakida kirki wlh"hardashi mana"ga kayan nan za'a shigo dasu"masha Allah! kaya kam Abinda ke kaya"Akwati 24 ne"dukda banduba kayan ba"Amma su kansu Akwatunan Abin kallone"24 fa kikace lausy?"wai kin manta wa zaki Aura ne kike mamaki"?shiru ummu tayi"yanzun ki tashi muje kar suyita jira"in bacin sbd cards d'in da bazan ma komaba"da munje na Amsa zan dawo"saidai k'anwarsa nada kirki dason mutane"da zata biyoni naji yamata tsawa"ki nuna mata kulawa sbd tanata tambayarki"damafa shine mugu Agidan su" Amma wlh Amminsa nada kirki daya kaini na gaisheta kwanaki"wai big man d'in ne mugu?"Eh mana" kinsan irin muguntar dayake mun ne?"ko rannan wlh saida yasani kuka"shiyasa idan Akayi Auren rufe k'ofar d'akina zanyi tunda bbu ruwan kowa da kowa"ta fad'a tana tashi tsaye ta k'ara gyara lifayar dake jikinta suka fito"lawisa nata murmushi tana fatan Allah yasa soyayya me zafi ta shiga tsakanin Abdallah da ummu"..... Ab'angaren su big man kuwa"sa'ada k'in shiga parlourn tayi ta tsaya jiran isowar ummu sbd su shiga atare"bbu laifi mutumin naku ya yaba da tsabtar tasu Azuciyarsa"suka zauna gefen kujera"Ahh kace dai Ana murnan zuwanka Abokina tunda gama Abin kusa da baki nan Anshirya mana"cewar kamal cikin tsokana"yamutsa fuska big man yayi yana wani hura hanci yace"matsalata dakai Acici ne" da lafiya ake cin komai"kuma wlh kafini ci kake mun wani sharri"to nidai bazanci komai ba Anan kaima bazaka ciba"wannan kuma kayi babban sab'o wlh"kaima nasan kanaso kana kaiwa kasuwa sbd nasan kaji k'amshin girkin nasu"Amma wlh kaji na rantse sai naci har nayi guzuri"dg k'arshe na lura yau da y'an shan k'amshi ka tashi "to kagadai da sa'ada muka zo"idan kasaki wata b'araka zata sanarwa Ammi"look kamal! wai yazaka maidani kamar wani k'aramin yaro"tajima bata sanar da wani Abuba"itama hukuncin laifinta na nan idan mun koma gida"yafad'a yana jan tsaki" yaci gaba da cewa karfa yarinya taga nazo nan kanta yafashe tayi zaton takai wata har ta wani jamun Aji"dan wulak'anci zamuzo muyi zaune Amma shiru bbu kowaccensu"haba big man! dan Allah ka koyi hak'uri da juriya mana"kajira zasu zo mana"tunda mune ke nema dole muyi biyayya.... what?"cewar big man da k'arfi"kamal yadinga dariya sbd dama yasan saiya k'ular dashi"doguwar tsuka yaja yana duba wrist watch d'in dake d'aure A hannunsa adak'ile yace"tashi muje banga macen data isa na mata irin wannan jiran ba wlh"kamal na k'ok'arin mgn ummu ta shigo rik'e da hannun sa'ada"murmushi shimfid'e Asaman kyakykyawar fuskar ta"lawisa na biye dasu"cikin sanyin muryarta tayi sallama"k'amshin turarenta ya had'u dana big man da kuma wanda Aka turare parlourn dashi yabada wani sabon nau'in k'amshi daban"kamal ya Amsa sallamarta yana fad'in masha Allah A ransa yana tunanin k'aryar Abdallah ya rayu da kamar wannan macen Ace ko sha'awarta beji ba"in har bemajin zai sota tofa dole ko yaya yaji sha'awar ta Akwana Atashi....haba Amaryar mu irin wannan shanyawa haka"durling d'inki duk yayi fushi sbd Ak'agare yake yayi Arba dake"yafad'a yana murmushin mugunta sbd yasan ya kai big man mak'ura" yasaci kallon sa yaga yayi mugun had'e rai"ummu kuwa kasa mgn tayi ta zauna gefen lawisa ta zaunar da sa'ada tana fad'in sannunka da zuwa"yauwa ya kuke ya shirye shiryen biki?? Alhamdllh"ga card d'in da Abinda zaku iya buk'ata"cewar kamal"to shikenan muna godiya"cewar lawisa ta taso ta Amsa da hannu biyu ta fita dg cikin parlourn"ummu kuwa hankalinta na wajen sa'ada suna mgn k'asa k'asa suna y'ar dariya"sosai Abdallah ya tsargu da dariyarsu"yaji haushin ko in kulan da ummu ta nuna Akansa" gashi gaban wannan parrot d'in sa'ada d'in"saidai ya Ayyanah Aransa muddin bata kulashiba wlh tayi kad'an ya kulata....be gama wannan tunanin ba yaji sa'ada na fad'in dama laifin da yayan ya miki kenan?"Eh mana"cewar ummu tana sakkowa k'asa ta fara k'ok'arin zuba Abinda suka jera kan center table"Abdallah kuwa kallon zamu had'u dake yajefawa sa'ada yana cigaba da danne danne Awaya"Amma Azahiri duk yana Ankare da komai"kamal dai murmushi yayi beyi mgn ba"lemo exotic na kwali ta zuba cups 3 ta mik'a ma kamal da sa'ada"kafin ta bud'e sauran warmers d'in"k'amshin dambun naman yadaki hancinsu ta zuba musu cikin plates ta zuba spoon" kowa ta mik'a masa nasa"ta d'auki na Abdallah tana k'ak'aro fara'ar dole yayinda bugun zuciyarta ke tsananta bugawa"ta kuma k'udurta Aranta sai yaci wannan dambun naman duk zafin kan nasa"dan tasan zai iya cewa bazai ciba....dukda ummu najin kunyar kamal Amma haka ta d'aure ta zauna gefen Abdallah dake lura da ita ta wutsiyar ido"ta wani marairaice murya ta kallesa tana fad'in haba my hand some irin wannan fushi haka"kasan yanayin hidima"ina rok'on Amun Afuwa kaji??..... d'an sassauta murya yayi yad'ago kansa suka had'a ido da ita"Atare gabansu yafad'i"dan Allah fa nace?"shikenan na hak'ura"kamal tamkar yayi dariya k'asan zuciyarsa yana jin dad'in zuwan da akayi da sa'ada" sbd yasan dan ganin ta yasaka suke wannan pretending d'in....indai da gaske ka hak'ura to kasha mana"ta fad'a tana nufar bakinsa tafara k'ok'arin bashi lemon"saidai bata yadda ta kalli cikin idon saba"sa'ada ta dinga murmushi tace"kunyi kyau yaya"dama haka Anty nah keji dakai??"harara ya Aiko mata da ita"ta d'auke kanta tana b'ata fuska"Abdallah kuwa bisa tilas ya shanye lemon"suna had'a ido ummu ta ballah masa harara ta masa gwalo"be kulataba yabarta sbd ganin basu kad'ai bane "Ajiye cup d'in tayi sbd yasha fin rabi"k'ok'arin motsa dambun naman ta farayi yayi saurin cewa"no sai Anjima ba yanzun ba"nidai yanzun nakeso ko spoon biyu kayi"ki barshi zuwa Anjiman mana"yafad'a yana take mata k'afarta me uban laushi.....wani iri taji "sbd shima tashi k'afar nada taushi da gumi kasancewar bada takalmi yashigo cikin parlourn ba"sunkuyowa tayi kamar zata d'auki wani abu" ta mintsinesa daga tsakkiyar k'afarsa me cike da gargasan gashi"bata janye hannunta ba saida ya janye k'afar tasa"ta d'ebo spoon guda ta nufi bakinsa dashi tana dariyar yadda kamal ke santi"Ahankali tace" ga snacks nan sai sa'ada takai muku mota ko?da sauran dambun"gaskiya kin kyauta sosai muna godiya Amaryar mu"dama da my leemart nazo Amma ranar dinner zaki ganta" to shikenan Allah yakaimu lafiya...dinner? Abdallah ya maimaita kalmar Azuciyarsa yana tauna dambun naman"saidai d'and'a nonsa ba k'aramin dad'i yamasa ba"Amma A bad'ini saiya yamutsa fuska" kamal yatashi tsaye yana fad'in tashi muje mu jirashi Amota ko baby?"yafad'a yana k'ok'arin d'aukar warmer guda"sa'ada da dama ta gama ta tashi ta d'auki warmer guda ta kalli ummul khairy tace"Anty ai zaki rako yaya idan zai tafi ko?"Eh"to shikenan sai muyi sallama dg nan idan kin fito"dato ummu ta Amsa tana jin tsoron subarta dg ita sai Abdallah a parlourn"bata gama wannan tunanin ba suka fita....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *21&22* ....... Da sauri ummu ta matsa nesa dashi tana wasa da yatsun hannunta"Abdallah kuwa tab'e baki yayi yana danna waya"Ahankali tace"ina wuni?...."bana son ita gaisuwar taki"yafad'a kamar daman jiran ta gaidashin yakeyi"shikenan insha Allah bazan koma gaisheka ba"kikace mene?"yafad'a yana tsareta da ido"tak'i kallonsa kuma tak'i mgn"yaja tsaki yana fad'in saura 8days Ai?"mekake nufi?"bansaniba"last warning d'ina dake na k'arshe"duk lokacin dakika koma sawa naci Abinda yafito dg k'azamin hannunki saina baki mamaki"ban mance motar da kika saka na bud'e miki ba"ga yanzun kin koma sawa naci Abinda banyi niyaba"to sonake ki cika na ukkun dan Allah kiga yadda zamu kwashe dake"ni sai yanzun nake tausayawa wanda kikeso sbd ba k'aramin k'ok'ari yayiba"yafad'a yana jan tsaki ya mik'e tsaye yanufi bakin k'ofa"har zai fita sai kuma ya tsaya saida yagama shan k'amshin sa kafin yace"naji zancen dinner"bansan da itaba kuma bbu Abinda zanyi Akai"keda wanda kukayi gulmar buga invitation d'in sai kusan yadda zakuyi Amma ni baranjeba"ke wai nan Amarya ce ko?"yafad'a yana juyowa yana murmushi yana kallonta"zaki san ke Amarya ce kuwa very soon....duk irin bak'ak'en maganganun dayake gaya mata tanaji Amma ta lashi takobin bazata kulashiba"yaso ta tankasa Amma saita share"ya bud'e k'ofar yafita ya bugata da k'arfi"ta mik'e tsaye ta biyo bayansa sbd suyi sallama da sa'ada"saida ta had'a da sauri sannan harta taddosa suka jero suna tafiya bbu me mgn Acikinsu"sosai maganganun sa sukayiwa ummu zafi Azuciya"hakan yasa suna fitowa kallo d'aya kamal yamata yasan tanada damuwa"sosai yaji tausayinta"ya diro dg samqn motar yana fad'in ranki yadad'e sai yanzun aka barsa yafito?"murmushin yak'e tayi batace komaiba"sa'ada ta fito dg cikin motar tana kallonta tace"Anty sai ranar dinner d'in ko?"kanta ummu kawai ta gyad'a mata kafin tace"ki gaishemun da Ammi Allah ya tsare"dg haka ta juya ta koma ciki da sauri sbd kukan dake k'ok'arin k'wace mata"kamal ya harari big man yabud'e mota ya shiga"suka saka sa'ada A tsakkiya"kamal nason yamasa mgn Amma bbu dama"sa'ada kuwa sai surutu takema kamal yana janta da fira"wacce duk firan kan ummu ne"big man dayaji surutunsu yayi yawa ya bigema sa'ada baki"yana fad'in yaushe na zama Abokin wasanki??"kai kuma meye Abin kabiye mata kuna fira irin haka??"yafad'a yana kallon kamal"shikuwa tab'e baki yayi yace"bazan fasa fira da ita ba"kai kuma sai kayita yin shirun da bakinka"okay toko saukeni zakuyi ne? duk yadda ka zab'a haka za'ayi"cewar kamal ak'ule sbd yafara bashi haushi"banza big man yamasa k'asan zuciyarsa yana jin dad'in yadda yaga damuwa Atare da ummu yanzun"da wannan tunanin suka iso gida"kamal ya kalli sa'ada yace"ki kwashe kayan ki kai ciki"gobe zanzo na maida mata warmers d'in"tamkar big man yayi mgn sai kuma yafasa sbd ya lura haushinsa kamal keji"fitowa dg cikin motar yayi hakan yayi daidai da kiran Ammi ya shigo wayarsa"Amsar key d'in motar wajen driver yayi batare da yabi takan kamal ko sa'ada ba ya wuce yana bin kiran Ammin...... Ummu na komawa ciki ta samu waje ta lab'e tasha kukanta"saida taji zuciyarta tayi sanyi sannan ta koma parlourn ta d'akko ruwa swan ta wanke fuskarta"saidai ta fauwalawa Allah lamarinta"sbd tasan jinkirin Aurenta da wanda kuma zata Aura d'in da irin Auren da zasuyi! duk k'addarartace tazo mata A hakan"kawai zata dage da Addu'ar Allah ya azata samqn wannan me girman kan"da wannan tunanin ta wuce babban parlourn gidan"umma da goggo murja da Anty Aysha da lawisa suna zaune tsakkiyar parlourn suna kallon kayan lefen"kowanansu bakinsa washe da fara'a"ummu na shigowa lawisa tayi Ihu ta taso ta rungumeta tana fad'in masha Allah k'awata! kinyi goshi wlh"harda gwalagwalai da key d'in mota"super kala 50"laces kala....dan Allah ya isa lausy nidai basai kin fad'amun ba kizo muje ki rakani gida"ah ah bbu inda zakije kizo ki duba kayan a fidda kala 12 Akai wajen d'inki"tunda kinga wuri ya k'ure"cewar goggo murja"ummu batayi mgn ba ta zauna k'asa kan carpet tana kallon kayan bata tab'a ba"komai classic ne Aciki"bbu lace d'in 40k daga na 50k sai Abinda yayi sama"kaya kala 100 ne sai English wears da dubai Abayas da kayan k'asar turkish kala 50"takalmi da jaka dozin biyune gyalema haka"saidai bbu hijab sai inner wears da kayan bacci dana shafa dana kwalliya"sai sark'oki da y'an hannu da zobba da Agoguna"gwala gwalan kuwa fiddasu akayi daban"itadai ummu tana kallo lawisa nata d'agawa"bayan sun gama gani lawisa ta fidda mata kala 12 da zata kai d'inki"wanda ummu bata soba"sbd Aganinta ta Amshi lefensa bayan ba Auren dindin bane"kuma bbu Abinda zai shiga tsakaninsu idan Anyi Auren"idan yace ta biyashi fa?"ta tambayi kanta lokacin da goggo murja ke cewa nan za'a barshi kowa gobe yazo yagani"dangi da Abokan Arzik'i kowa sai yazo yagani"bazamu kai kayan can ba Aje Asace sbd nasan wacece kakarta da kishiyar mamanta"umma tace"to shikenan sai Ayi hakan"ummu batace komaiba ta tashi suka koma d'akin lawisa"ita ta kwanta gefen bed tana tunani sbd ba sallah take ba"ita kuwa sallar magrib tayi"bayan ta ida ta kalleta tace"ki kira telan naki yazo da dare ya Amsa ko?"wai lawisa manta kalar Auren da zamuyi kikayi?"taya zqn tab'a masa lefe bayan kinsan AUREN YARJEJENIYA ne?"idan naje gidansa yace na biyashifa?"kinsan dai banida halin biyansa Abinda na tab'a ko?"d'an murmushi lawisa tayi ta mik'e tsaye ta dawo gefen bed d'in ta zauna tana fad'in"dama na lura kinada damuwa"to bari kiji wata mgn"muddin kikayi saken da wannan Auren yarabu kin tabbata wawiya ummu"ko bakiso big man sbd dukiyar saba zakiso sbd kyawunsa da kasancewar na daban Acikin maza"musammun daya kasance be kula mata"wanda da wuya kisamu namiji da irin wannan halin awannan zamanin....kin sanfa halinsa lausy wace irin mgn ce kikeyi haka?"bazan iya rayuwa da wanda baya sona ba yana kuma wulak'antani"hmm! ki kasance me d'aukar shawara k'awata"Ahankali Ahankali wlh zaki janye hankalin Abdallah bbu boka bbu mlm"kiyi hak'uri ki shanye komai saiya kamu sannan kijashi k'asa ki nuna masa cewa mata suna suka tara"kuma kowace da irin baiwarta da darajarta"ina fatan kin fahimta?"ba wai ina nuna miki k'i shige masa ba"ah ah shi yak'i d'an siyasane sannu a hankali zaku saba"inaso Ace idan kunyi Auren harma girki kece zaki masa"banaso idan kin shiga gidan ki masa rashin kunya ko masa musu"no bishi da yadda yakeso ki kuma yi k'ok'arin kyautata masa shida mahaifiyarsa da k'anwar sa"dan yanzun haka umma sunyi bincike mamansa ta fita dg gidansu"matar babansa itace sila kuma big man baya shiri da ita"Abinda yaka mata kiyi kijawo sa'ada Ajiki ki kuma nisanci matar babansa"musammun tunda Ance gidansu zaku fara zama"kiyi hak'uri kiyi Addu'a insha Allah sai kinyi farin ciki da wannan Auren wata rana k'awata"ina jin hakan sosai Ajikina"saidai karki sake ki nuna fara'a garesa ko shishshige masa ko cusa kai"ah ah kema ki nuna da ajinki"ina zaune zanji labarin yasoke AUREN YARJEJENIYA insha Allah"su mabashshir sai kuma Akama wani sarkin"ta k'are maganar tana dariya"ummu tasaki Ajiyar zuciya domin ta gamsu da shawarwarin Aminiyar tata"bbu b'ata lokaci takira telanta Anan ma gidansu lawisan yazo yasameta ya Amshi kayan...."saidai Abin mamaki hjy yaya da goggo luba da Asiya kasa hak'urin gari yawaye suzo ganin kayan sukayi"Acikin daren sukazo suka gani"hjy yaya ta nuna kayama gidanta za'a kaisu sai bayan bikin Akaima ummu"saidai baba yatake mata burki"goggo luba kuwa A daren ranar batayi bacci ba sbd bak'in ciki da hassadar ganin dukiyar da'aka mallakawa ummu.... Ayau friday take dinner"tun wajen k'arfe 4 Aka gama wankema Amarya lalle ja da bak'i da yayi wani irin fitinan nan kyau"kowa yaba tsaruwar lallen yakeyi"tana gama wanka suka tafi wajen make up"sai 6 pm suka dawo gida"wanda dama da kayanta ta tafi ta shirya Acan"duk wanda bema ummu farin sani ba da wuya yaganeta"sbd yanda tayi wani irin mugun kyau"make up yayi kuma an nad'a mata d'aurin d'an kwalin yadda ya kamata"material ne me k'yalk'yali white me zanen silver tasaka"d'inkin fited gownt"takalmi da post da net d'in data yafa dg baya duk silver ne"haka y'an kunne da sark'a da Agogo ful silver ne"ga wani irin fitinan nan k'amshi me dad'i dake tashi Ajikinta"itama lawisa ta shirya cikin sabon material maroon colour tasha make up"itada nura ne da zata Aura a front sit sbd shine yakaisu wajen make up d'in kuma yakoma ya d'akko su"da k'yar sukayi parking dg farko farkon shigowa layin" sbd duk wajen yacika da maka makan motoci na Alfarma"lawisa ta juyo ta kalli ummu dake danna waya tace"k'awata ba 7 pm kamal d'in yace za'a tafiba?"Amma naga tun 6 waje yacika da motoci"Eh nima nayi mamaki" okay Amma muje ciki muga friends d'in mu sun fara taruwa ne"dato ummu ta Amsa ta bud'e k'ofar Ahankali ta fito"duk ga maza nan Abokan big man da y'an ganin k'wam"tj da junuid suka kafe ummu da ido suna ganin Abdallah yadace da samun kyakykyawar mace"ita kuwa batama lura dasuba"lawisa na rik'e da hannunta suka tura get d'in gidan su lawisa d'in suka shiga"wanda hakan yayi daidai da motar sadeeq tayi parking Awajen"ya d'akko k'anwarsa leemart da sa'ada"sbd leemart tace"sun had'u da kamal Acan"dan tasan shida Ango zasu tafi"tasan kuma big man bbu wasa... sa'ada tasha gayunta cikin farin leshi iri d'aya itada leemart"ga make up An musu suka fito rik'e da hannun juna itada leemart"sadeeq na rik'e da hand bag d'in sa'ada yasaka mata kud'in lik'i a ciki sannan ya mik'a mata"ta Amsa batare datasan meya saka ciki ba"itada leemart suka shige gidansu lawisa"sadeeq kuwa ya zauna samqn motar sa yana danna waya"tj dake kallon komai yatab'o junuid yana tab'e baki yace"ina gafa wancan yaron kamar kamun sa'ada yakeyi"ta yaya ka gane?"irin yadda yake shige mata da irin kallon dayake mata"kuma wlh ni sonta nakeyi"nan gaba kad'an idan ta k'ara girma nakeso na nuna"kasan na Auri k'anwar big man Aina warke"kallon bakada hankali junuid yajefasa dashi yana fad'in ka manta waye Abdallah wlh?"ko nayi rantsuwa bazanyi kaffaraba bazai tab'a bari ka Auretaba"kasan ikon Allah?"shiru junuid yayi yana kallon wasu y'an mata da zasu wuce yace"Ango dai shiru be isoba har yanzun"k'ilan yana hanya ko?may be..... Ango kuwa suna can suna rigima da kamal Akan yakafe bazai zoba"ko Inda za'a yi dinner d'in da Abinda za'a ci duk kamal ne ya d'auki nauyi"kamal kuwa ransa yab'aci matuk'a yasanar masa kuma muddin bejeba bbu shi bbu shi har Abada tunda be isa dashi ba"yayi tafiyarsa yabarsa part nasa"badan yasoba yafara shiri"bayan yagama yaturama kamal text yazo ya d'aukesa ya shirya"shima text ya turo masa yasamesa dg wajen get d'in gidansu"dan dama bayan yabar part d'in Abdallah be tafiba ya zauna cikin mota"dan yatabbatar da cewa da gaske Abdallah d'in bazai jeba"cikin izzah had'e da shan k'amshi yafito wajen"bayan ya disga body guards nasa Akan karsu biyosa"sanye yake da suit farare k'al sabbi"kuma manyan ne da ak'allah kud'insu zasuyi 500k "Agogo da takalmi na fata duk farare yasaka sai zabban Azurfa guda 2 dake sanye Agudan yatsun hannunsa"sumar kansa tsabar gyaran datake sha har walk'iya takeyi"ya had'e rai bbu Alamar Annuri samqn choko face nasa"saidai yyi kyau har yagaji"kamal dai yatab'e baki ya zuro hannunsa yabud'e masa back sit tunda Anan ummu itama zata zauna idan sunje d'aukarta yanzun"kasancewar Abdallah cikin haushi yake bema tsaya tambayar ma'anar shigarsa back sit ba kawai sai ya shiga ya zauna"bbu me mgn Acikinsu suna dai tafiya"kamar Ammasa tilas yace"ina zamuje?"gidansu Amarya"kana nufin sai munje d'akko wannan kucakar?"girgiza kansa kamal yayi yace"kana bani mamaki Abdallah"be halattaba cin fuskar musulmi da wulak'antashi da bashi tsoro batare da hakk'in shariah ba"karka manta itama bata sonka da wanda takeso Allah ne yawanzo wannan kaddarar tsakaninku"meyasa ka kasa ka manta sab'anin daya faru tsakaninku da ummu ?"wanda kai hukuncin daka d'auka yafi nata"ita marinka tayi"kai kuwa jini ka fidda mata"kasaka tayi jinya bayan ta zubar da hawaye"idan har kasan zaka wulak'antata meyasa zaka nunawa duniya kana sonta kana son Auren??"to bari kaji Akwai friends namu da kuma Abokan kasuwancinka da sukazo har dg kasashen waje sbd suje gun dinner Akuma d'aura aure dasu"yanzun haka duk na kaisu masauki"idan kasaki wata b'araka kaine zakaji kunya"ka kuma san jajayen fata suna matuk'ar bama soyayya daraja da mahinmanci Arayuwarsu"suna kuma girmama matansu"idan kaji shawarata fine idan bakajina ma fine"nidai Abinda nasani ina tare dakai tsakanina da Allah tun muna yara"sau tari idan yakama nayi badaidai har hjy (mahaifiyarsa) tana kiranka ta sanar maka"ka kuma bani shawara koka tursasani nayi Abinda banaso sbd ka isa"Amma ni ka nunamun ban isaba"kafison kabi shawaran su junuid da badan Allah suke tare dakai ba"dg k'arshe kaji tsoron Allah karka cutar da yarinyar mutane ku zauna lafiya har kurabu lafiya....shikenan! iya Abinda Abdallah yafad'a kenan sbd yaga Abinda yayiwa kamal be kyautaba"kamal kuwa parking yayi dg bayan wasu motoci Alayin gidansu lawisa"y'an mata nata fitowa anata jidarsu cikin motoci"wayarsa yazaro yakira leemart"bugu 3 ta d'auka"sweet heart kuna kusa da Amarya?"dg d'ayan b'angaren leemart ta Amsa da Eh"okay kice nace ta fito mu wuce lokaci na tafiya"kema ku fito Atare"dato ta Amsa ya yanke wayar"yajuyo suka had'a ido da Abdallah"harara Abdallah yasakar masa"yayi murmushi yana fad'in baka tab'a yin kyau kamar na yau ba"lallai Aure rahama ne"be kulasaba ya bud'e k'ofar motar yafito"duk wasu sauran matan da mazan kallon big man dake tsaye gefen motar yana Amsa waya sukeyi"Anata cewa ga Angon can"Adaidai lokacin kuma security mota guda suka iso sbd suyiwa couples d'in rakkiya.....lawisa ce Agaba tana rik'e da hannun ummu"sai sa'ada data rik'e gefen rigar ummu dake jan k'asa"sai leemart ne gefensu"da sauran friends nasu na biye dasu"masha Allah!! masha Allah!!! Abinda kamal yafad'a kenan yana satar kallon Abdallah yaga yaya zaiyi idan yaga wannan kyakykyawar Amarya tasa?"danshi inba daya gansu sun fito da itaba bazai gane taba Inda ita kad'ai yaganta"mutumin gata nan fa Anfito da ita"yafad'a yana kallon big man"tab'e baki yayi yad'ago kansa"cikin second 10 yak'arema ummu kallo"Aransa yace"she is beautiful!"d'an sakin fuska yayi tun kafin su k'araso yanufesu cikin tafiyarsa ta kasaita"su tj da wasu samari suka saki Ihu"wasu y'an matan na bud'a"ummu kuwa gabanta ne keta fad'uwa"tunda ta hango big man"gashi yamata wani irin shegen kyau Ayau...wani irin harbawa zuciyarta tayi dataji mayataccen k'amshin turarensa"da sauri ta d'ago kanta"befi tak'i biyu ba ya iso gefen ta"sa'ada tayi murmushi tana fad'in sweet heart baka jiran mu rakota?"Amamakin ummu sai taji Abdallah yace"No baby gara dai nazo na Amshi kayata nagaji da jira"yak'are maganar yana tsayawa gaban ummu"duk y'an matan nata kallonsa kamar tv" suna matuk'ar mamakin wanda ummu zata Aura"lawisa na murmushi ta cika hannunta ta matsa gefe"Aikuwa yakama hannun nata guda ya d'an duk'o saitin kunnanta na gefen dama murya can k'asa yace"bakiyi kyau ba....rintse ido ummu tayi tana saka hannunta guda da nufin ta ture masa fuska yarik'e hannun yana sakin murmushin mugunta" da hanzari Aka fara d'aukarsu pics"wanda kowa d'aukar masoya masu matuk'ar son junansu ake musu"shidai kamal nata smiling yana musu photo da wayarsa iphone"Abdallah kuwa cikin mugunta yayi k'asa da hannun nata yana murd'e mata shi"gashi yayi tsaye gabanta jikinsu na gugar juna...yaya muje kushiga mota mana"cewar sa'ada"big man beyi mgn ba ya rik'e hannun ummu suka fara tafiya"ana biye dasu bbu me mgn Acikinsu"kamal yayi hanzarin bud'e musu back sit yana fad'in ranki yadad'e barka da isowa"batayi mgn ba ta daiyi murmushi"itace tafara shiga sannan Abdallah yashiga"leemart ta zauna gefen kamal sannan yatashi motar"yayinda sa'ada na cikin motar sadeeq....tunda suka shiga motar ummu ta takure jikinta Awaje guda ta matsa can nesa"shima bebi takantaba sbd ganin basu kad'ai bane Acikin motar"bbu me mgn sai kamal dakema leemart surutu"tsoron ganin Abdallah yasaka ta kasa Amsawa"yayinda Abdallah keta Amsa wayoyin jama'a dake jiran isowarsu wajen dinner d'in"ba k'aramin mamakin ganin wajen cike da mutane Abdallah yayi ba"motoci gasu nan basu k"irguwa....ku zama on ready danayi muku knocking saiku fito"cewar kamal yana fita dg cikin motar shida leemart"sai sannan Abdallah yasaci kallonta yace"sannu Amarya kinji?"ya mutsa fuska tayi tace"niba Amarya bace sbd kafi kowa sanin irin Auren da zanyi"nan gaba kad'an dai zan zama Amaryar"dan Allah?"shiru tayi tak'i mgn"yaja tsaki yana fad'in duk ki Adana wannan tsiwar taki gaba kad'an zata miki Amfani"Akwai friends nawa da sukazo har daga k'asashen waje dole idan Angama dinner ku gaisa ki musu godiyar Attending d'in bikin ki da sukayi"saidai da harshen turanci zakiyi musu mgn"idan kinsan baki iyaba garama ki sanar mun karki bani kunya gaban mutane.....ummu na k'ok'arin mgn kamal yamusu knocking"hakan yasa batace komaiba ta bud'e k'ofar dake side d'in datake zaune ta fito"jerawa sukayi"Abdallah yasak'alo hannunsa gefen k'ugunta ya rungumota"subahanallahi! gaskiya bazan iyaba"mlm ka cikani kasan dai bbu k.....K! wlh ki kama kanki"An fad'a miki nima Ason raina na miki hakane?"da zakice mun bbu kyau"wato ga wanda be san Addini bako??"matsalata dake kanan gidadanci da k'auyanci"yafad'a cikin b'acin rai"saidai Ahankali yake maganar"nidai bafa haka nake nufi ba"tsaki yaja bece komaiba"hakan yayi daidai da isowar friends nasa dasu sa'ada da dangin Ammi dasu Anty wasilah"Adole big man yak'ak'aro fara'ar dole"itama ummu tana d'an smile"saidai gaba d'aya wani iri takeji Ajikinta sbd irin yadda suka shigema juna"dan ita bata tab'a barin ko hannunta wani namiji ya rik'e ba"flowers ne da turaruka aka dinga watso musu"wasu kuma na musu lik'i na y'an 1k har suka shiga cikin hall d'in"sai k'arar kid'an music ke tashi"ga cake Ajiye gefe dazasu yanka"bayan sun zauna sannan mutane suka cigaba da shigowa suna zama"sai pics da vedio ake musu"preety na zaune gefe tana kallon komai kamar ta kurma Ihu haka ta dingaji"lokacin da MC yafara magana tayi sauri ta tashi ta fita"kamal yafito yabada tarihin Ango da k'arshen turanci"hakama lawisa"bayan Angama Aka buk'aci couples su fito su yanka cake"cikin nutsuwa suka taso"yana rik'e da hannun ta guda"kamar Ance ummu ta kalli gefen damarta"saiga goggo luba da Asiya da mariya zaune kan kujeru sunata kallonsu"Aranta tace"da Azo Abasu labari gara suzo su gani kenan"da gangan ta zame k'afarta kamar zata fad'i"tasaki k'aramar k'ara"da hanzari Abdallah ya fisgo hannun ta dake cikin nasa ta fad'o Ajikinsa ya rungumeta"Aka saki tafi"Adaidai saitin kunnansa ummu ta sakar masa zazzafan mintsini"yaja kwafa murya can k'asa yace"gobe idan Ance kimun haka wlh da lada baza kiyiba"danma kin samu na taimaka miki"Aida na bari kinsha k'asa"yak'are maganar yana janyeta dg jikinsa"wanda duk Abinda yafaru kan idon mutane"Aminu da umar kuwa sunji dad'in ganin hakan domin suna ganin Abdallah na matuk'ar son yayarsu.... cikin nutsuwa suka iso gaban Inda cake d'in yake" Abdallah ya d'auki y'ar wuk'ar ya'aza hannunsa"itama ummu ta Aza nata suka yanka"Aka hau musu tafi"shine yafara bata cikin mugunta"sannan dazata bashi ya ciji yatsanta manununiya"kamar tayi Ihu tadai d'aure"bayan sun gama yankawa"suka nufi filin rawa"Abdallah beyiba itama haka sunadai tsaye ya rik'e hannun ta mutane sun rufu Anata musu lik'i harda doulers"sun jima Aciki filin rawar sannan suka koma suka zauna"akya fara service d'in Abinci"wanda layi Ake bi komai mutum keso ya d'auki plate yakai Azuba masa"ummu data hango yanda goggo luba da zuri'arta ke cin Abincin saida taji kamar tayi kuka sbd kunya"fans d'in AUREN YARJEJENIYA kuwa suna dg zaune Aka kamusu komai.....bayan Angama ciye ciye aka fara pics wanda Abdallah besoba"da haka taro yatashi lafiya"kowa na kallon Abdallah da ummu Amatsayin masoya"sai bayan ta gaisa da turawan da sukazo sannan suka shige mota"duk yadda Abdallah yaso yatak'aleta da suyi fad'a kin biye masa tayi"kamal nagama parking ko sallama bata masa ba tayi wuf ta bud'e k'ofar ta fice"Abdallah yatab'e baki bece komaiba"sbd leemart na zaune gefen kamal"shima kamal beyi mgn ba yaja motar sukayi gaba"ummu kuwa cikin gidansu lawisa ta wuce sbd Acan zata kwana..... Washe gari✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *23&24* ........washe gari misalin k'arfe 12:00 pm dubban jama'a suka shaida gagarumin d'aurin Auren *Abdallah mohd jibo & ummulkhairy rufa'i* Akan sadaki naira dubu d'ari biyar"d'aurin Auren da Aka d'aura Ababban masallacin Anguwar tudun wada"wanda bbu masaka tsinke sbd taruwar jama'a"Ango na gefen Amininsa yaci wankan shadda sky blue da Akayima Aiki da blue d'in zare! Hmm big man saima yafi kyau Akayanmu na hausawa"y'an jarida nata k'ok'arin yimasa tambayoyi yabasar"marok'a nata wasashi da masa kirari"saidai kawai yaji kamal yace"yabaka kyautar mashin ,yabaka kyautar dubu kaza"kusan Akan mutum 5 yana yin haka"can Abdallah ya ballah masa harara yana fad'in malam duk wanda kakoma yima kyauta da sunan injini kaine zaka biyasa wlh"dariya kamal yadin gayi"yayinda daddy bakinsa yak'i rufuwa sbd farin cikin d'aura Auren Abdallah"manyan mutane nata yimasa Allah yasa Alkhairi"Anyi pics shida Abokansa dasu daddy sannan suka nufi wajen reception"Acikin gidan daddy kuma umma balki ta shirya taron yini"wanda Aranta bak'in cikin Auren takeyi"Amma sbd tayi suna wajen daddy da danginsa saita nuna son Auren takeyi tanata hidima"daddy kuwa yabata manyan kud'ad'e sbd Aci Asha kowa yaji dad'i"saida ta wafci Abinda ta gadama sannan tayi Amfani da sauran kud'in...part d'in Amarya Aljannar duniya"dg bayan gidan Aka gina musu b'angaren su kuma harda get"fad'in tsaruwarsa b'ata bakine"dan yafi cikin gidan kyau da tsari da komai"daka shigo main parlour"gefen upstairs dining area ne"daga gefe kuma kitchen ne"sai gefen dama d'akunan bacci biyu ne kowane da toilet Aciki"parlourn ma Akwai toilet"sai up stairs Anan parlourn Abdallah da bed room d'insa yake"komai na cikin gidan coffee brown ne"gaba d'aya komai dg waje aka kawosa"d'aki guda ne kawai Aka shiryawa ummu dg gidansu"sai kayan kitchen"dama kuma Abdallah be kaiga zuba kayan kitchen d'in ba"saida Akayi jere shekaran jiya yagani"hakan yasa yafasa"gudan d'akin kuma kayan dubai ne had'add'u masu masifar tsada"Abin saidai wanda yagani"Ana gama reception Abdallah ya sallami friends nasa"turawan kuwa sai gobe zasu tafi"silalewa yayi kamal be koma sanin Inda yakeba.... sa'ada kuwa tana gidan Ammi itada leemart sbd Ammin itama taro takeyi" Ab'angaren Amarya ummu kuwa tun wajen 11 am me make up datazo har nan gida ta tsantsara mata kwalliya ta musammun"bayan ta gama mata"ta shirya cikin shadda giznah light pink"An mata Aiki da blue d'in zare"sosai ta fito Amaryarta"uwar Amarya ma ta shirya cikin sabon leshi"gidan cike yake da bak'i y'an me duguri da kuma dangin mahaifin ummu"sai k'awayen ummu"tun wajen k'arfe 12 k'irjinta ke bugawa har su babah suka shigo da me photo"Aka kama bud'a hakan ya tabbatar ma da ummu cewa ta zama matar Abdallah"sosai gabanta ke fad'uwa tana jin kamar tayi kuka"haka dai ta daure Akayi musu photo da mutane"goggo luba ta dai tursasa kanta tayi wanka ta shirya Amma bata shiga photo ba"kuma bata shiga cikin sabgar komi"mama kuwa bata damu ba"dan tamafi buk'atar hakan"saidai komai da aka dafa na biki An d'iba An bata"dan mama bata jiran baba"kusan dubu d'ari biyar danginta suka had'a mata"babah kuwa da k'yar yabada dubu d'ari biyu sbd bedashi"sune Aka had'a da kud'in sadaki dana neman Aure Aketa hidimar komai"sai wajen k'arfe 3 ummu ta canza kaya zuwa leshi"kuma Alokacin kowa yasaka Anko"Amma banda goggo luba da zuri'arta"burunta Afara zancen kai Amarya sbd tabi taga gidan dan Akwai y'an binne binne da boka yabata tayi Agidan Amarya"wai Auren bazai jimaba za'a sakota kamar yadda Aka sako Asiya"hidima tayi domin komai Anyishi waja waja"sbd naira dubu d'ari biyar kamal yabama lawisa su sayi komai na buk'ata da zasu bama mutanansu"wanda Asali million guda yabada ummu tace"sunyi yawa dubu d'ari biyar yayi"wanda hakan ya tabbatar ma kamal batada son Abin duniya"Inda watace Amsa zatayi ko tace Ak'ara tunda tasan Abdallah nada kud'i..... Bayan sallar magrib motocin d'aukar Amarya suka iso k'ofar gidan su lawisa sbd Acan da marece Akaje da ummu Aka shiryata cikin lifaya green"sai k'amshi takeyi"taci uban kuka kamar ranta zai fita"goggo murja da umman lawisa da yayar babanta sune rik'e da ita suka sakata cikin motar da Aka nuna itace Amarya zata shiga"bayan ta shiga suma suka shiga suka sakata tsakkiya"yayinda lawisa ta zauna gefen me zaman banza"kamal ya shigo driver sit ya gaida manyan yaja motar yana jin yanda ummu ke shashshekar kuka.... Aransa kuma yana tunanin ina big man yashige wayoyinsa duk Akashe? kuma ba'asan ina yajeba"da wannan tunanin suka iso katafaren gidan Alh mohd jibo"gaban ummu ya tsananta fad'uwa"duk Addu'ar data zo mata Abaki yi takeyi"sai bayan mutane sun fara shiga ciki sannan Aka fito da ita"saida Aka tabbatar tayi Addu'o in daya kamata sannan ta shiga da k'afar dama cikin gidan"kai tsaye babban parlourn gidan suka nufa"Anan ne masu marabar Amarya suka taru"duk dangin Ammi da dangin daddy ne"umma balki nabin dangin Ammi da kallon banza"sa'ada ma na zaune gefe tanata murnan zuwan ummu gidan"bayan y'an gaishe gaishe Aka bud'e taro da addu'a"kafin Abada Amanar ummu"umma balki ta tab'e baki sbd bata d'auka ba"su umma na lura da ita"yayinda dangin Ammi dana daddy sukace sun d'auka Ai y'arsu ce"dg haka Aka nufi sashen ummu da ita"wanda Anan cikin gidan daddy duk mutane nata k'auyanci"saida sukaga sashen ummu sannan sukayi k'auyanci me dalili"duk hange hangen goggo luba na taduba Inda zatayi binne binne bata ganiba"ko ina shafe da tiles"haraban gidan kuma bbu dama ko ina ga haske ga jama'a"haka dai ta hak'ura tana shan Alwashin zata canza shiri"dan bazata sab'uba ummu ta Auri me kud'i y'ay'an ta na tulke Agida harda bazawara....kowa son barka yakeyi da ganin wannan gida"masu k'auyanci nayi har zuwa isha'i sannan kowa ya watse"kamal dama yasanarwa lawisa karsu tafi itada sa'ada sai big man yadawo tukum"saita kirashi yamaida ita gida"bed sheet lawisa ta shimfid'a samqn bed d'in"sannan suka gyara parlourn itada sa'ada"kafin suyi sallar isha'i"dan ita ummu bata sallah har yanzun"tana zaune gefen gadon tayitagumi"tana tunanin wane irin kalar rashin mutunci mutumin nan zai mata yau??"ko kuwa k'ilan bazai kulataba?.... ringing d'in wayar lawisa yakatse mata tunani"taji gabanta yafad'i sadda lawisa ke d'aga wayar tana cewa gata nan"da kallo kawai tabita batayi mgn ba lawisa na murmushi tace"Amarya ga Angonki nan yadawo zan wuce gida"kai haba lausy?"to zaman me zanyi?"goben zakizo pls?"in sha Allah! to shikenan nagode sosai k'awata Allah yabar zumunci"karki damu bbu godiya tsakaninmu"baby taso muje yanzun yayanki zaizo"wai kina nufin itama tafiyar zatayi??"lawisa batayi mgn ba takama hannun sa'ada suka fita dg cikin bed room d'in dukda kuwa ummu na tsaidasu....Amain parlour suka sami uban gayyar tsaye da kamal da Alama mgn sukeyi yana yiwa kamal musu"sbd su duka fuskokinsu bbu walwala"yaci wankan sabbin k'ananun kaya"yayi kyau har yagaji"lawisa Aranta tace me Ak'idar turawa kana Anguncinma bazaka saka kayan Al'adar ba hausheba....lawisa kije gani nan zuwa"cewar kamal"dato ta Amsa ko kallon gefen da big man ke tsaye bata yiba"sbd itama bata son wannan d'aga kan dayakeyi shiyasa sai yazama dole take gaidashi"sa'ada ta kallesa tace"sweet heart saida safe ka kulamun da Anty nah zanzo da safen na gaidaku ko?"kansa kawai ya gyad'a mata suka fita suda lawisa"kamal yatab'e baki yana nuna ledar dake k'asa kan carpet yace"gashi nan idan kaga dama ka d'auka kabata"idan bazaka bataba kayi yadda kakeso"na rasa wace irin tsana kakeyiwa yarinyar nan??"yanzun yadace kaje wajen preety Ayau?"kaga kamal ! ta yaya zaka tasani gaba kanamun surutai wai?"kasan dai ba'a tursasani?"sbd haka ni bbu Abinda zan kai mata"idan kadamu taci shiga da kanka kabata mana"preety kuma itace taje Inda nake tasameni"yanzun haka na yanke shawaran ko shekara guda ne mukayi zan saketa na Auri preety"kamal ya girgiza kansa yana fad'in nifa Aganina ko watannima zaka iya yi saika saketa"dg haka yabud'e k'ofar ya fita be koma cewa komai ba"big man yatab'e baki ya d'auki ledar yana dubawa"kazace gashashshiya da fresh milk da ruwa faro masu sanyi"murmushin mugunta yasaki yana rik'e da ledar yafita"masu gadi yaje yabama kafin yadawo yarufe gidan"kai tsaye part nasa yanufa"kusan mintinansa 50 Aciki kafin ya sakko down stairs d'in yasha sabon wanka da milk d'in jallabiya Ajikinsa yanata zabga k'amshi"yau har wani fari ya k'ara"sai yayi tamkar black America"yanata yatsina fuska yana wannan shan k'amshi yanufi bed room d'in ummu da nan ne yake zaton tana ciki....ummu kuwa ganin har hour guda tacika be shigo ba"sai hankalinta yad'an kwanta tayi zaton bazai shigo ba"dama da wankan ta"doguwar rigar bacci ta tashi ta d'akko cikin kayanta na gida"bayan tasaka ta kashe wutar d'akin tayi addu'a ta kwanta"saidai tabar dum night kunne dake samqn bed side drower"wayarta Ahannunta tanata danne danne"gashi bbu key jikin k'ofar data rufe"tana wannan tunanin big man yaturo k'ofar da k'arfi yashigo batare daya rufe ba"dogayen tsuka yadinga ja yana kunnah hasken d'akin batare da yayi sallama ba....da hanzari ta tashi zaune hantar cikinta na kad'awa"ta jawo mayafi dake gefenta ta rufe jikinta dashi"k'afarsa guda me takalmi slifas ya Aza gefen gaban gadon yayi bala'in had'e rai yana binta da wani irin mugun kallo"sai yaji tamkar sannan ne ta maresa.....wani irin mugun shakkarsa da tsoronsa taji wanda bata tab'a jiba"Amma sai tayi jarumta ta dake bata nuna ba"K! sakko k'asa ki duk'a zanyi mgn"banganeba?"ta fad'a cikin tsiwa"tsaki yaja yanufo gefen bed d'in"da sauri ta sauka"dukda haka saida ya finciko hannunta guda ya turata samqn bed d'in da k'arfi"ta fad'a kanta yabugi gaban gadon"tasaki k'arar Azaba"cikin daka tsawa yace"bazaki sakko k'asan ba?"batayi mgn ba tana dafe da kanta ta sakko k'asan ta duk'a gabansa"hawaye masu zafi suka wanke mata fuskarta"k'amshin turarukan jikinta yadaki hancinsa"ya yatsina fuska yakoma nesa da ita sosai"ya d'auki kusan mintina 3 kafin cikin dakakkiyar muryarsa yace"inaso ki bude kunnuwanki kiji dokokina da sharud'd'ana"dan Atsarina bana maimaita mgn"kin d'auka bazan shigoba shine har kin kashe haske kinbi lafiyar gado kega Amarya ko??"sai kuma yayi shiru yakama wani irin murmushi yana kallonta"saida yayi me isarsa yaci gaba da cewa"inaso kisani ba hutu kikazo yiba Agida"sannan na yadda munyi wannan AUREN ne dake harda dalilin son na sai taki na koya miki yadda mace ke girmama namiji"idan naga kin saitu sai kiyi ta kanki"dokata ta farko bana son k'azanta"me Aiki guda na d'auka tana miki share share da wanke wanke"shima dan kar Ace kamata gidana bbu me Aiki"dukda bana tsoron ta mutane Amma ta hakanma za'a gane manufar Auren mu"shiyasa na d'auki me Aiki"Amma part d'ina wajibi ki gyara sbd me Aiki nina samu"duk ranar da kikayi kuskuran k'in gyarawa wlh saikin gane bakida wayo"sai abu na biyu girki"bana wasa da cikina"saidai inada manyan dokoki ga Abinda zanci"fatana Allah yasa kinma iya girkin"ko kuwa brain d'in bbu komai sai raina mutane da musu tsiwa?"to bari kiji sai kin wanke hannu sannan kifara Azamun girkin da zanci"idan girki beyi dad'i ba zan tsareki ki cinye ki kuma biyani kud'ina sbd bazanyi Asara ba"idan kinsan baki iyaba garama zuwa safe kisanar mun"sai Abu na gaba ban Amince da kikamun gayyar friends naki Agidana ba zan iya musu korar kare nagansu"sai Abu na gaba duk wani danginah dazaizo nan gidan kika nuna musu bakya sona sai kin sani"sai zancen fita bbu Abinda yadameni da rayuwarki kije Inda kika gadama saidai bbu maganar zuwa wajen Aiki da kamal yamun zancen"dan Abin kunyane kamata Ace matata na Aiki A wannan local skul d'in"idan kin fita dg gidan nan zakiyi Aikinki"Amma banda nan"sai Abu na gaba yimun sannu da zuwa da kamun duk Abinda zan buk'ata yazama dole Agareki"bbu zancen ki gaisheni daga tsaye ko mikamun abu dg tsaye"ki tabbatar gobe da safe kinzo kin gaidani kin gyaramun d'aki nah be fore 7 am"sannan kin had'amun ruwan wanka"kin fitomun da kayan sawa"sannan kin fito da takalmin dazai shiga da kayan kin goge kin fito mun da duk Abinda zan buk'ata"muddin kika karyamun doka wlh kiyi kuka da kanki da Abinda zan miki dan beda kyau"kuma ta wannan dokokin ne zakisan mace k'asa take da namiji"zancen marinah dakikayi mutane da yawa sun fassarashi da Abinda sukaga dama"saidai irin wannan hukuncin dana yanke miki shine daidai dake bazan marekiba"saidai Inda naso zan iya datse miki hannun da kika mareni dashi bbu Abinda kuma zai faru"Amma sbd ki kafa tarihin kin mari mutum kamata yasaka na barki.....iya nan yayi shiru"ummu kuwa da tsantsar mamaki take saurarensa tama kasa mgn"Azuciyarta tace"lallai tawa tasameni ni ummu"na tabka babban kuskure dana yadda na Auri mutumin nan.....kinji ko bakiji ba??"yafad'a Atsawace"kanta Ak'asa tace naji"yaja tsaki yafita dg cikin d'akin kamar zai tashi sama batare daya rufe k'ofar ba"ta kife kanta Ak'asa tana rera wani irin kuka me cin rai"tana jin tausayin kanta"tafi mintina 30 tana kuka"kafin ta tashi ta shige toilet ta wanke fuskarta ta kama ruwa sannan ta fito"rufe k'ofar tayi takashe hasken d'akin sannan tayi bissimilah ta hau samqn bed d'in ta kwanta tanata sakin Ajiyar zuciya"tajima tana tunani da juye juye sai wajen k'arfe 12 bacci barawo yasaceta......washe gari misalin k'arfe 6:45 am"Abdallah ya shigo cikin parlourn dawowarsa kenan dg masallaci yajima Acan sai yanzun yadawo"upstairs d'in ya haye yashige parlourn sa"bega Alamar An gyaraba hakama bed room"yaduba time bakwai saura"kasancewar dama nemanta da fitinah yakeyi kawai saiya sakko down stairs d'in"yanata d'aure fuska ya murd'a handle d'in k'ofar d'akin yatsaya dg bakin k'ofar yana hangota"tana kwance samqn bed dg tsakkiya"ta rufe jikinta da blanket sbd sanyin AC dana Asuba"murmushin mugunta yasaki yakoma parlourn sa"yabud'e k'aramin fridge ya d'akko ruwa masu masifar sanyi"tun kafin ya iso d'akin ya b'alle murfin Ahankali ya shigo cikin d'akin yanufi gefen bed d'in ya janye blanket d'in kad'an"Adaidai saitin wuyanta yafara zuba mata ruwan sanyin......A razane ummu ta farka tana kurma ihu"ita Azatonta wani abu ne"saidai kawai taga mutum duk'e gabanta fuskarsa Asake yana Ida juye mata ruwan"ta murgina gefe da sauri tana rawar sanyi"sauk'inta rigar bama mai fidda tsiraici bace saidai ta lafe Ajikinta...ta fashe da wani irin kukan tausayin kanta.... kad'an kika gani ,kuma kuka bakima faraba yarinya matuk'ar kina bujuremun"kinzo kinata sharar bacci bakije kinyi Aikin dana sakaki bako?"to wlh daga yau ki tabbatar kafin nadawo masallaci kin gama gyara part nawa"idan nazo na koma bacci na farka kizo ki tabbar dana shirya sanan ki koma gyara d'akin"zancen break fast nasan Ammi zata Aiko dashi"bance ki Amshi duk Abinda yafito dg hannun matar daddy ba"sai Abu na k'arshe kimayi gaggawar Aza girki zuwa 12 kin gama sbd friends nawa da sukazo daga k'asashen waje yau zasu tafi k'asarsu da k'arfe 2pm"so nan zasuzo ku gaisa"ki tabbatar kin musu snacks da dambun kaji"sannan kiyi musu friend rice sbd itace nake ganin zasu iya ci"banida matsala Agidana tun kafin zuwanki komai na buk'ata Akwai"fita zanyi muddin nadawo nasamu part d'ina ba yanda nakeso ba kema kinsan sauran.....iya abinda yafad'a kenan yanufi k'ofa"inaso kasani d'an Adam ba Abin wulakantawa bane"kuma bbu wanda baya yin kuskure Arayuwarsa"zalinci da cutarwa da tsoratarwar dakamun sbd ka fini k'arfi kaje kaida Allah"duk Abinda kace nayi zanyi muddin be taka shari'a ba"Amma bazan tab'a Aikata Abinda nasan ba dole bane koda zaka kasheni....yatsina fuska yayi batare daya juyo ya kalle taba yace "okay yanzun sauri nakeyi idan nadawo zanyi lokacinki"k'aramar marar kunya kawai"dg haka yasakai yafice"ita kuma ta share hawayenta ta sauka dg samqn bed d'in"sabon towel ta d'akko ta tsane ruwan ta shanyashi samqn k'ofar bayin"kafin ta gyara samqn bed d'in"sannan ta shige toilet tayi brush ta kama ruwa"saima sannan taduba taga jinin yakusa d'aukewa"dama 7days takeyi"fitowa tayi tasaka hijab iya gwiwa sannan ta fito main parlour"key d'in dake jikin k'ofar ta murza tana k'arema parlourn kallo tana mamakin irin dukiyar da aka kashe masa"saidai hakan be burge taba zaman lafiya da kwanciyar hankali yafi zama cikin daula ko wace irice indai bbu kwanciyar hankali"da wannan tunanin ta haye upstairs d'in"tun dg bed room d'in har parlourn bbu Abinda yayi na Azo Agani na datti kawai y'an kaude kaude ne zatayi"Amma yaketa kumfar bakin Azo Agyara"batare data damu da kayan more rayuwar dake shashen ba taci gaba da Aikinta cikin hanzari"saida ta gama da parlourn sannan ta dawo bed room d'in"tana gyara samqn bed ta lura da wasu Abubuwa cikin takarda da kwalba samqn bed side drower"saida ta gama gyara samqn bed d'in sannan tazo ta fara dubawa......zaro ido tayi tana fad'in innalillahi wa inna ilaihir raju'un! shaye shaye mutum nan yakeyi ne ko kuwa ina yasamu kayen shaye shaye ni ummu?? ta fad'a da mamaki"kafin taja tsaki ta nufi bath room ta zubar tayi ploshing nasu"tasaka takardan da kwalban cikin dustbin"bayan ta gama ta d'akko borner da turarukan wutar datazo dasu gidan ta turare masa bed room da parlourn sa"sannan taje ta k'ara gyara main parlour shima ta turare"sai wajen 8:30 tashiga wanka"bayan ta fito ta shirya cikin sabuwar gownt ta Atamfa super"batayi make up ba"powder kawai da kwalli ta shafa"Amma ba k'aramin kyau tayi ba"tana taje dogon gashinta taji knocking"fitowa tayi bant d'in na hannunta saita yafo d'an kwalin samqn kanta"taku d'aya idan tayi sai mazaunanta sun juya sbd d'inkin yakama mata jiki sosai"waye ne?"nice Anty"d'an murmushi tayi ta b'udema sa'ada k'ofar"ta shigo rik'e da basket Ahannunta ta rungume ummu tana fad'in oyoyo Anty nah"murmushi ummu tayi tace"baby kin tashi lafiya?"lafiya qlau"ta fad'a tana cikata"Ahankali tace"kinyi kyau sai k'amshi kikeyi kamar yaya"yanama ina?"yafita tun d'azun"to gashi inji umma balki"dukda dai nasan yaya becin Abinda yafito dg hannunta"haka nima bana ci"yanzun nike shiga kitchen na girka Abinda nakeso me d'an sauri"sbd yanzun yasallami kukunsa dake mana girki nadashi"karki damu dg yanzun saiki dinga cin Abinci Anan ko?"shi kuma wannan kije kibama masu gadi"Amma idan sun cinye su kawo kayan nan"idan na wanke sai Amaida mata"to Anty bara naje nakai musu Anjima wajen k'arfe 10 am zan dawo ko Akwai Aikin dazan tayaki"dato kawai ummu ta Amsa"sa'ada ta juya tafita"ita kuma ta rufe k'ofar ta zauna parlourn....sa'ada na bakin get motar Abdallah ta shigo cikin gidan"yana dg zaune a back sit ya hangota wajen masu gadi tsaye da basket zata basu"bayan ya fito dg cikin motar yasanarwa driver yakirata"tsaye yayi harta iso gefensa tana murmushi tace"sweet heart Anty ummu ta shirya tayi kyau sosai"da gaske?"Allah kuwa"miye kikeyi Acan?"dama umma balki tabani Abin break fast wai nakai muku"shine Anty tace"nakaiwa masu gadi"tab'e baki yayi yace"hakan shine daidai"dg yanzun takoma baki wani aybu ki kamana kice na hana karki sake ki karb'a"dato ta Amsa"yabud'e boot d'in motar ya d'akko basket d'in da Ammi ta shiryo musu break fast Aciki"sa'ada ta d'auka tana fad'in bara nakai maka yaya"dato ya Amsa bayan ya rufe boot d'in motar suka nufi part d'in ummu..... wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *25&26* ........ sa'ada nata masa surutu har suka iso part d'in"yasaka key yabud'e k'ofar suka shigo cikin parlourn"ummu na zaune kan kujera harta d'aura d'an kwalin"tana waya da mama"tunda taji motsin za'a shigo tafara k'ok'arin yima mama sallama"batare data kallesuba ta k'ak'aro fara'ar dole ta Amsa sallamar sa'ada"big man ya zauna Agefenta"saida ta d'an matsa"sa'ada ta Ajiye basket d'in samqn center table tana fad'in Anty gashi nan inji Ammi"to mungude sosai baby"Amma ina zakije?"ta fad'a sbd ganin sa'ada d'in ta juya"zanje na shirya ne"to break fast d'infa?"saina dawo Anty"kinsan yaya yakoyamun k'in k'ari da wuri"ta fad'a tana k'ok'arin fita"sai sannan ummu tasaci kallonsa ya banko mata harara"ta tab'e baki tana kauda kanta"shi kuma yaja tsaki yana k'arewa parlourn kallo"yayi tas yanata k'amshin turarukan wuta"yamutsa fuska yayi kamar Ammasa tilas yace"kina nufin nan kin gyara parlourn nan?"na gyara mana"sam beyiba"batace komaiba saima tashi tayi ta koma kan 1seeter" dogayen k'afafuwan sa yamik'e samqn center table d'in yana girgizasu "ya d'auki remote d'in tv cikin shan k'amshi yace"ke zonan! jitayi dama tabar masa parlourn tun d'azun"ta d'auki kusan second 10 kafin ta taso ta duk'a gefensa"ba k'aramin fashewa kansa yyi ba"saida yamula yasha Iska kafin yace"tsarina bana break fast sai 12:pm,lunch 4 0:pm dinner 8:0 pm"kema kuma dole haka zaki dingayi"sbd haka saiki tashi kije kitchen ki fara Aikin Abinda zaki tanadarwa bak'in ki"saidai kafin nan kije ki had'amun ruwan wanka ki fiddomun kayan dazan saka da kuma takalmi"duk yana maganar ne cikin izzah da shan k'amshi"batare data kallesaba tace"to shikenan"yayi mamaki sosai da batayi musu ba Amma be nunaba ko A fuska"kuma Aransa yaji dad'in yadda take nuna damuwa da sa'ada"mik'ewa tsaye tayi cikin nutsuwa ta nufi upstairs"bema kalletaba yaja tsaki sbd ganin mbc 2 suna wani American firm guy d'in nata romancing d'in yarinyar"ya yatsina fuska yakashe tv d'in ya mik'e tsaye shima yanufi upstairs d'in"yana tura k'ofar parlourn k'amshin turarukan wuta me dad'i yadaki hancinsa"ya lumshe ido yana k'arema ko ina kallo yaga komai yayi"tura k'ofar bed room d'in yayi"shima nan komai k'al"yanufi gaban dressing mirror yayi tsaye"Adaidai nan ummu ta fito daga cikin bath room d'in.....gabanta yayi mugun fad'uwa"ta dafe k'irji tana maida numfashi"ya juyo ta gallah masa harara tana fad'in kabani tsoro"koda yana d'akinka ne kayi sallama sai naji ko?"kina koyamun yadda zanyi ne?dan Allah ki tsaya na iso nan saiki harareni da hujja ko?"banza ta masa ta nufi k'ofa"kina nufin idan zan buk'aci wani abu saina kiraki kome?"Amma dai kasan bazanyi zaune cikin d'akin ba bayan kana ciki kuma kana bath room?"okay sbd ga d'an iskan na wanka bazaki iya zama ba??"yah salam! dan Allah ka dinga kyautata zato"nifa ba haka nake nufi ba"ta fad'a tana b'ata fuska"yatab'e baki yana fad'in idan na shiga kizo ki fiddo mun Abinda kikasan zan buk'ata"nima bason kasancewa tare dake nakeyi ba balle kimun wani iyayi"yafad'a yana k'ok'arin zare jallabiyar jikinsa da sauri ta fice dg cikin d'akin"parlourn ta zauna ta d'auki mintina 5 sannan tadawo cikin bed room d'in"directly wajen ward rope ta tsakkiya me mudubi ta bud'e.....masha Allahu! shine Abinda ta furta tana tsare tulin surutunsa da ido"k'ananun kaya sunkai kala d'ari"jallabiyoyi layinsu daban dasu best da boxers"sai shaddoji basufi baka 20 ba yadi kala 10"wato yana gaba da sanya kayan hausawa kenan?"sannu Ahankali zai koyi sakasu"ta k'are maganar Ahankali tana fito masa da suit bak'ak'e"ta rufe ward rope d'in tana tunanin Allah yasa kar yace basuyiba"ward d'in gefe ta duba Anan taga tulun Agoguna da zobbansa na Azurfa"bak'ar Agogo ta fata ta fiddo masa"sannan ta duba showglass d'insa ta takalmi da socks "suma bak'ak'e ta fiddo"takalmin k'al suke hakan yasa bata goge ba"takalmin ta Ajiye masa gefen mirror"kayan kuma ta Aza gefen bed"saidai bata fiddo vest da boxer ba"Ahankali ta fita dg cikin d'akin"ta sakko down stairs"ta duba basket d'in"duk Abinda tasan tanaso ta zauna ta zuba taci ta k'oshi"lokacin data gama break fast d'in k'arfe 9:15 am"parlourn ta zauna tana k'ok'arin kiran lawisa"bugu 3 ta d'auka tana fad'in Amarya bakya laifi"hmm !baki gajiya k'awata"ya gajiyarku keda su ummah?"gajiya Alhamdllh tabi lafiya"najiki shiru har yanzun baki zoba?"kanki guda k'awata?"ko k'arfe 12 bata yiba zanje gidan mutane da safe"balle wannan mijin naki ba kirki garesaba"munji bbu komai nan gaba zaiyi k'irkin"dan Allah kizo wajen 10 sbd zanyiwa friends nasa girki"yanata mun masifa nayi nagama da k'arfe 12 zasu iso"kinga so nake zuwa 10 am mu shiga kitchen"idan da matemaki zanyi sauri"Amma ni kad'ai zan iya kai 1 pm ma ban gama ba"okay insha Allah zuwa 10 d'in zan iso Allah yasa masu gadi su barni na shigo"yaya bilal yakawoki mana"to shikenan"ummu na k'ok'arin kashe wayar sa'ada ta shigo parlourn"tasha gayunta cikin doguwar riga ta lace lemon green"ta yafa siririn mayafi"duk wanda yasan big man yakalleta yasan jininsa ce ita sbd yanayin da sukeyi kuma itama tanada kyau"baby kin dawo?"Eh Anty"yaya sadeeq yana gaidaki"waye haka nan?"yayan Anty leemart ne"okay ina Amsawa"kinsan ko Anty? yaya sadeeq yana ji dani"dana nuna bana son Abu zai dena"kuma yace nice babbar k'anwarsa"murmushi ummu tayi tace"ya kyauta sosai"Amma kamata yayi gabansa ki rage surutu"shima yayanki kinsan besan yawan surutu"balle kin fara zama budurwa"ita kuma budurwa nuna Aji da kamun kai aka santa dashi"komai kiyi cikin nutsuwa kina jina?"sa'ada tayi shiru Alamar tunani sai kuma tace to Anty zanyi duk Abinda kikace"yauwa babyn mu"yanzun ki had'a tea ki zuba Abinda kikeso saiki ci ko?"kona had'a miki?"ah ah Anty zan had'a da kaina"to shikenan"dg haka sukayi shiru" sa'ada ta had'a tea ta zuba Abinda zata buk'ata ta zauna tana break fast"big man yasakko down stairs d'in da Alamar rashin mutunci samqn fuskarsa"yana sanye da kayan data fiddo masa"Amma ganin sa'ada saiya had'iye masifar daya fito da ita"ummu na lura dashi murmushi yasub'uce mata ta kauda kanta"yakafeta da ido yana jifarta da kallon zamu had'u...my hand some harka gama saka kayan?"ta fad'a tana kallon dagayen k'afafuwansa jajir kamar baya taka k'asa"baki gogemun takalmin ba"sannan.... kidai taso muje ciki! gabanta yafad'i"ta marairaice fuska gun cewa "gafa baby nan tana break fast na barta ita kad'ai??"yana k'ok'arin mgn sa'ada tace"bbu komai Anty kije wajen yayan mana"big man yasaki murmushin mugunta yace"hakane baby tazo tayi Aikin yayanki ko?"murmushi tayi batace komaiba"dama be Ida sakkowa k'asan ba saiya juya ya koma"ummu kuwa kamar tayi kuka ta tashi ta haye upstairs d'in"Atsorace ta bud'e k'ofar parlourn ta lek'o kanta"bbu kowa hakan yasa ta shigo.....hucin numfashinsa taji Abayanta"Ashe labewa yayi"Atsorace taja da baya"yaja tsaki yana nufota"ta zaro ido tana fad'in dan Allah kayi hak'uri nadena wlh"sbd ganin gadan gadan yana biyota"ke Ai marar mutunci sbd ganin sa'ada harda yimun dariya ko?"ah ah wlh"kafad'amun me zanyi? sai nayi"yatab'e baki yana fad'in ki biyoni inkin gadama"dg haka yabud'e k'ofar bed room d'in yashiga"jikinta Asanyaye ta biyosa Abaya"kin fito mun da kaya bbu handkcheef"sannan baki goge takalmi ba"kayan babu turare"baki fitomun da vest da boxer ba"tana dg tsaye jikin k'ofar yayinda shi kuma yana zaune gefen bed yana dannah waya"ina Abinda zan goge takalmin?"sannan gaskiya bazan fito da vest d'in da wancan ba"dariya taso tabashi"Afili saiya koma had'e rai yana fad'in shiyasa nace ke bak'auya ce"ni bbu Abinda zan baki ki goge kisaka d'an kwalinki mana"and last one karki yarda na koma yimiki mgn"batace komaiba sbd itama surutun ya isheta"gefen mirror d'in ta tsaya jikinta nata kirma sbd bata saba kad'aicewa itada namiji ba"shiyasa duk sai tajita Atakure"turaruka kusan kala 3 ta d'akko tazo ta duk'a ina zan fesa??"na riga na saka ki mayarmun da kaya"sannan dallah kimun sauri"batace komaiba ta duk'a gefen takalmin ta zare d'an kwalin kanta tafara gogesu dg sama"Azuciyarta tana jin zafin irin wannan wulak'anci dayake mata"big man kamar Ance yad'ago kansa ya kalleta"idanuwansa suka sauka samqn dogon farin wuyan ta dake jajir har zuwa saman kanta"cikin second 5 yak'are ma gashin kanta kallo yana mamakin tsayinsa"domin yadda ya kallesa ya tabbatar masa da cewa ba attached bane nata ne"sai kuma yaja tsaki sbd ganin to ina ruwansa?"juyowa tayi ta Ajiye masa takalmin tana yafa d'an kwalinta"saida ta nufi k'ofa kafin tace"Anyi maka Abu bbu godiya"sannan ni nayi break fast d'ina sbd ban Ari Ak'idar turawa na Azama kaina ba"idan katashi kayi Abinka kai kad....ganin yana k'ok'arin zai tashi Azatonta biyota zaiyi saita zunduma da gudu"yaja tsaki yana fad'in matsoraciyar banza"dani kike zancen sai kinsan kin gayan magana"yana fad'in hakan yazura takaminsa sawu ciki bak'ak'e"kafin ya tsaya gaban mirror d'in yana taje suman kansa zuwa lallausan zagayayyen sajensa"yad'an yatsina fuska sbd office zai d'an je sai kuma yaje masaukin da bak'insa suke yatafo dasu nan"wayarsa k'arama ya d'auka ya lalubo number d'in kamal yakira"saidai data fara ringing sai Akashe" kusan sau biyu ana kashewa"wata iriyar tsuka yaja yana fad'in ni kamal zai kashewa waya sbd yarinyar nan?"kwafa yaja yabaro d'akin"koda ya sakko down stairs"bbu kowa sai motsin sa'ada da ummu dayaji A kitchen"bebi takan suba yafita"be jima da fitaba tafara bak'i y'an zuwa biki dabasu kaiga tafiya gidaba"kasancewar sa'ada na nan duk wanda yazo zata sanarwa ummu wanene shi"kuma zata cika gabansa da drinks da Abin motsa baki"sbd cikin kayan garan datazo dasu gidan harda "dubulan ,cincin,Alkaki da nakiya"Ahaka itama lawisa ta iso"bata jima ba innah uwani me Aiki itama ta iso"danda nan suka kwab'a cake sukayi"sannan Akayi meat pie da dambun kaji"sai wajen sha biyu saura Aka Aza friend rice d'in"lokacin sun jera komai dining area"har coslow An had'a"an kuma k'ara gyara parlourn"lawisa ta dubi ummu tace"kije sharp sharp ki watsa ruwa ki canza kaya ko dubai Abaya kisaka tunda bak'in turawane"kuma idan yazo zai d'aukeki me tsabta"bawai yadawo yasameki da kayan daya fita yabarki dasu ba"ni zan tsaya nan harta ida"ita kuma baby naga Ai tana parlour ko?"Eh tana can"bara naje d'in to"dg haka ta fita"cikin mintina 15 ummu ta shiga wanka ta fito"tana sakq kaya wayarta tayi ringing"tana dubawa taga sunan *Azzalimu* tayi d'an murmushi ta d'aga wayar"K ! kina nufin saina shigo na kiraki ne sannan kizo ku gaisa?"kun shigo ne ?"bansani ba"kaifa matsalata dakai kenan komai fad'a fad'a"to bazan zoba d'in"Ai na Ajiye muku komai samqn dining table"tana fad'in hakan takashe wayar"Abdallah da tun 12:10 pm suka shigo gidan shida Abokansa" kusan su 12 in hardashi da kamal su 14 kenan"shine yatafi bed room nasa ya d'auki wayarsa yayi kiranta"ransa ab'ace ya sakko down stairs d'in"ga yunwa yanaji sbd beyi break fast ba"Aikuwa yasamu kamal nata seving nasu suna shagwali"turawan cikinsu na magana da turanci"sa'ada kuma na'ajiye musu tray data jero ruwa da lemummuka na kwali A sama"Abokina Amarya ta iya girki sosai kayi dace"cewar wani bature cikin harshen turanci"big man yayi murmushi yaje yaduba basket d'in yazuba Abinda zai butak'ata"yayi zamansa gefe yana break fast nasa"suna hararan juna shida kamal"yayinda sauran ke fira suna cin snacks da drinks"can kuma sa'ada ta shigo da dray d'in Abinci ta Ajiye musu"cikin mintina 30 duk suka yi han'ian suna yaba girkin ummu"sai surutunsu Akeji"lawisa dai da sa'ada suna kitchen d'in suna zaune suna fira"inna uwani na wanke wanke"suna kuma jiyo muryar mazan"sai cewa suke Abdallah yaje ya fiddo musu Amarya"gashi ummu tak'i zuwa"can yadubesu yana fad'in kattin banza kuyi k'asa da murya karku furgitamun mata da wannan muryoyin naku"suka dinga masa dariya"dg k'arshe Abdallah ya mik'e tsaye yanufi bed room d'in ummu sbd yanuna mata bata isa tak'i zuwa kiran saba"zaije yafito da ita ta k'arfin tsiya.....tura k'ofar yayi yashiga"tana zaune gefen bed tana mgn ta chat da shugabar makarantar datake koyawa"d'ago kanta tayi suka had'a ido dashi"gabanta yafad'i tayi k'asa da kanta tana neman mayafin dubai Abayar dake jikinta"saidai ganin yatun karota yasaka tayi saurin mik'ewa tsaye"kanta bbu d'an kwali"gashin kanta datayi parking dg tsakkiyar kanta yanata raito"wai dan Allah meyasa kakemun haka?"bansaniba k'aramar marar kunya"dama kinsan d'azun inada haushinki shine yanzun kika koma wani?"yafad'a yana zare mata manyan idanuwansa"ita kuwa kauda kanta tayi ta matsa jekin window tana fad'in ni bbu ruwana dakai da bak'in naka"haka kikace ?"Eh d'in"d'an murmushi yayi yanufeta"tasaki k'aramar k'ara"ya yatsina fuska be fasa nufotaba"pls zanje wlh"banza yamata ya Ida isowa gabanta"ya rik'e hannun ta guda"saidai tak'i yarda su had'a Ido"kin rainani k'arshe ko?"to zanyi maganinki "zuwa ku gaisa kuma ki d'auka kinma riga kinje"yak'are maganar yana jan tsaki ya fisgo hannun nata daya rik'e"tafara turjewa"tsaki yaja yana fad'in bazakije ba?"toni kacikani mana fisabilillahi"bazan cika d'inba"yafad'a yana fisgota da k'arfi"tasaki k'ara"ya duk'a ya d'auki mayafin rigar jikinta ungo yafa muje"hararar hannunsa da yamik'o mayafin tayi"ki tabbatar saina saki kuka Anjima da dare bayan tafiyar kowa"yak'are maganar yana yafa mata mayafin da hannunsa guda"ita kuma tanata turashi"saida yagama yafa mata mayafin sannan yaja hannunta suka fito dg cikin d'akin"suna fitowa taji muryar su"nutsuwa tayi kanta ak'asa"Abdallah yak'ak'aro fara'ar dole yana yasak'alo hannunsa gefen k'ugunta ta kwanto da kanta agefen kafad'arsa"kamal yabisu da kallo sbd ba k'aramin kyau suka masa ba"saiya gansu kamar masoya"Abdallah yamatso da fuskarsa saitin tata yana fad'in wlh kika mun k'auyanci sai kin sani"rintse idanuwanta tayi da k'arfi sbd jin tsikar jikinta na tashi sakamakon gemunsa daya shafo k'asan wuyanta da gefen fuskarta"ga hucin numfashinsa na sauka gefen hancinta irin wannan soyewa haka Abokina?"cewar kamal da gayya"Abdallah ya janye fuskarsa suka k'araso cikin parlourn"tana d'an murmushi ta musu sannu da zuwa"kafin su zauna kan kujera yana rik'e da hannun ta ta gaidasu tana kallon yadda duk suka b'ata parlourn"sai godiya suke mata da yaba girkin nata"can Abdallah yamata rad'a da cewa"k'arya sukeyi girkin naki beyi wani dad'i ba"murmushi tayi itama tamasa rad'a da cewa"fad'i gaskiya dai malam kaji girki ya maka dad'i.....Amm big man da Alama Amatse kake bara mu wuce kawai"cewar kamal yana dariya sbd yasan yashak'ar da Abdallah"Aikuwa yashak'a d'in"saidai gaba d'aya kuma duk yaji wani iri sadda ummu ke masa mgn cikin kunne"gaba d'aya tashi tsaye duk sukayi"ummu ta musu fatan Alkhairi"Abdallah yatashi zai bisu"ta rik'e masa hannu tana shagwab'e fuska ita inaje yabarta?"duk ta fad'a cikin harshen turanci"bazan jimaba fa zan dawo my heart beat"miye na damuwa?"rakasu zanyi fa"zokiji wata mgn"yafad'a zai janyota jikinsa sai tak'i yarda k'irjinta na bugawa tazura Aguje zuwa bed room d'in ta"kamal nata kallonsu ya fahimci Abdallah bazaima ummu wuyar kamawa ba muddin tasan Abubuwan jan hankali kuma tana masa"Abdallah kuwa harara yasakarma kamal yana fad'in yaka mata kadena gulma sbd mata aka sani da ita"Abin Ayi gulmar taka kayi shiyasa nayi"yafad'a yana yin gaba"duk suka fita"saida ummu taji fitarsu sannan ta fito dg cikin d'akin tana sakin Ajiyar zuciya"dan gaba d'aya tsoron Abdallah yatab'a ko hannunta takeyi"saima taji har k'amshin turarensa tanayi..... k'awata! taji muryar lauwisa Abayan ta"hararanta ummu tayi tace"shine sai kukak'i fitowa kukayi zaune kitchen?"ina babyn?"tana can kitchen d'in"nidai bara na kwashe kayan n kaima mai Aiki a wanke su"saina gyara miki parlourn natafi gida"lallaima tafiya gida bbu Inda zakije saida yamma"wlh ummah fad'a zatayi ummu ki gane mana"batace komaiba" Atare suka kwashe kayan suka kai kitchen"sannan suka gyara parlourn suka zauna suna cin Abincin"bayan sun gama sa'ada ta tafi gida"lawisa kuwa sai bayan sallar la'asar ta tafi gida.... Da dare.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *27&28* .........da dare wajen k'arfe 8:16 pm"ummu ce zaune A parlourn tana kallon TV"tana sanye da doguwar riga ta bacci Ajikinta pink colour"saita sakq hijab milk iya gwiwa marar nauyi...Azahiri zaka d'auka hankalinta na wajen kallon"Amma A bad'ini tana duniyar tunanin zuwan da goggo murja tayi d'azun da yamma"Ankawo mata duka kayan lefenta harda motarta"hjy yaya nata masifa ta raina Abinda Aka bata" wai turmin zani guda kad'ai Aka bata Acikin kayan kala 100 na jikarta"....k'aramin tsaki ummu tasaki"tana jin tsanar kakar tata Azuciyar ta"Afili tace"ni kaina bazan tab'a masa kayan lefe ba"zqn barsu Ajiye sbd gudun yace Abiyashi wata ran ....shiru tayi k'irjinta na bugawa sakamakon jin motsin big man dake bud'e k'ofar da key"nutsuwa tayi ta maida hankalinta wajen kallo"sanyayyan k'amshin turarensa yafara yimata sallama kafin shi uban gayyar ya shigo"cike da shan k'amshi ya shigo yana yin sallamar adak'ile"sai cin magani yakeyi"yana sanye da jallabiya dark brown"da Alama dg masjeed yake"ummu na lura dashi ta wutsiyar ido"saidai tayi bala'in d'auke masa kai"da nuna kamarma batasan dashi ba"dining area yasaci kallo yatab'e baki"saidai yaji haushin yadda ta masa banza"sbd koma miye k'asa dashi take"dining area d'in yanufa yaja kujerah ya zauna"itama saita taso tazo ta zauna"Ahankali tace"sannu da zuwa! be Amsaba saima tsaki yaja yana fad'in ke karki koma samun hijab d'in gulma Agidana"miye zaki b'oyemun a wannan k'azamin jikin naki?"yak'are maganar yana bud'e warmers d'in Abincin"wasu tsakin yakoma ja yana had'e rai"kusan second 5 yana kallon Abincin kafin yadubeta yace"shiyasa nace ke y'ar k'auye ce"waya ce ki dafamun tuwo Amatsayin dinner??"ummu dai kanta Ak'asa tama kasa mgn"bakiji ne??"yafad'a cikin daka tsawa"kayi hak'uri bansan baka soba"kije ki had'amun coffee idan kin gadama"ki kamun ina d'akina"sauran ki cikamun sugar"batayi mgn ba ta mik'e tsaye ta nufi kitchen"ya girgiza kansa yana tab'e baki"kafin ya mik'e tsaye ya haura upstart"kai tsaye bed d'insa yanufa"yana shigowa yafara dube duben Inda ya Ajiye kayan shaye shayensa"can kuma saiya zauna gefen bed sbd ransa yabashi ummu ta gansu ta d'auke"idan kuwa ta salwantar dasu shine kawai yasan miye zai mata....yana wannan tunanin ta turo k'ofar ta shigo cikin sanyin jiki da sallama Ahankali"had'e girar sama data k'asa yayi be Amsa sallamar ba"wanda sosai ummu ta tsorata da yanayinsa data saci kallonsa"hakan yasa bata koma gigin yadda ta kallesaba"gefen dogayen yatsun k'afarsa ta duk'a ta Ajiye cup d'in ta mik'e tsaye da nufin ta fita! ke! dallah zauna na gama koda Akwai Aikin dazaki mun"nanma batayi musu ba ta rakub'e gefen bango tayi k'asa da kanta....K bana son munafurci! zaki d'ago kanki ki zauna kan sofa ko kuwa??"nidai nan yamun Ai"baraki tashi ba?"batayi mgn ba ta koma samqn sofa ta zauna"yaja tsaki afusace yace"ina kayan shaye shayen dana Ajiye samqn bed side drower?"yafad'a ko Ajikinsa yana tsareta da Golden Eyes nasa dayake yawan lumshesu"d'ago kanta tayi da mamaki tana tsurawa saman kyakykyawar fuskarsa ido"kallona zakiyi ko tambayata zaki Amsa??"banga Abinda zan kallah ba Anan"saidai kuma kafin na Amsa dan Allah kasanar mun kaine ke sha??..... what??"yafad'a da k'arfi"yaushe kika rainani har haka?"okay bara kiji da hujja nike sha"ko Akwai Abinda kika isa kimun ko kuwa kin isa ki hanani shane??"ko kuwa kin d'auka b'oye miki zanyi?"bana munafurci ina fad'in gaskiya ko A gaban waye"tashi ki fiddomun su Inda kika mayar mun dasu kona tattakaki Anan.... yafad'abbu Alamar wasa yana k'ok'arin tashi tsaye"jikinta na b'ari itama tafara k'ok'arin tashi cikin rawar murya tace"kayi hak'uri na zubar das....kin zubar kikace??"sbd bakisan zafin neman kud'i ba shine kika zubar mun da kaya?"to bari kiji bazan yi Asara ba"jikinki zai gaya miki kuma zakiyi Aikin kud'insu gobe"yak'are maganar yana shan gabanta"tayi baya da sauri"yabiyota yana binta da mugun kallo ya d'aure fuska sosai"tana ja da bata tana fad'in dan Allah kayi hak'uri na tuba"sannan kaji tsoron Allah be kamata kana shaye shaye ba da mutuncinta da komai"idan mutane suka san kana shaye shaye to meye.....K! kin isa ki nunamun yadda zanyi ne,ko Anfad'a miki ina neman shawaranki y'ar haka dake ne??"yak'are maganar yana Ida biyota ta dangane jikin gini"ya matsota sosai har jikinsu na gugar juna"yasa hannunsa ko wane gefe datake tsaye yakare sbd karta gudu"ita kuwa jikinta ne ke kirma"ina zakije?"yafad'a cikin cool voice yana lura da yadda ta tsorata"dan Allah kay..... shiiiiittt! yafad'a cikin tsawa"da sauri ta nutsu"ya fisgo hannayenta duka biyun yarik'e gam"ya d'auki kusan mintina 2 kafin yace"kin gayamun magana son ranki d'azun sbd nace kizo ki gaisa da friends d'ina ko?"da safe ma kin mun yanzun kuma kinmun karambani"to duk zanyi maganinki yanzun"yafad'a cikin taushin muryarsa"ta rintse ido da sauri"yasaka hannunsa guda yafara d'allar mata lips da dogon hancinta"tanata k'ok'arin kauda kanta da juye juye"Amma yamata ruk'o bana wasa ba"gabanta fad'uwa kawai yakeyi sbd har hucin numfashinsa tana ji "tun tana k'ok'arin kaucewa da juye juye harta daina"sai hawaye da keta zubowa samqn baby face nata ta kama ido ta rufe"cikin y'an mintina lips nata sukayi jawur suka kumbura"shima hancin nata yana mata zugi"saida yagaji dan kansa yacika mata hannunta"yana jan tsaki kamar zai huda harshensa yace"ya turata da farki yace"get out! Da sauri ta bud'e idanuwanta tanata kuka gwanin ban tausayi ko kallonsa bata yiba ta fita da gudu dg cikin d'akin"yaja tsaki ya zauna gefen bed d'in ya fara shan coffee d'in"sai bayan yagama sannan yafito yaje yabawa masu gadi Abincin data girka musu"yakashe hasken main parlour yaje yayi shirin kwanciya bacci..... Ummu kuwa tasha kuka sosai sannan tayi wankan wajibi sbd bak'onta yatafi"shafa'i da wuturi tayi sannan ta kwanta ranta ab'ace"tana tunanin wane irin mugun mutum ne Abdallah"Ahaka bacci ya d'auketa.....washe gari tana idar da sallah ta nufi b'angaren sa tafara gyarawa"saidai gaba d'aya fuskarta bbu walwala ko kad'an"idanuwanta sunyi jajir sunyi kumburi"hakama lips nata"tanata tuna y'an gidansu tana Aikin"bayan ta gama da part nasa ta fito tana gyara main parlour kafin me Aikinta tazo ta k'ara gyarawa"tana turare parlourn big man yashigo"saidai yayi sallama"ita kuma Azuciyarta ta Amsa"ta d'auke kanta kamarma bata ganshiba"shima be kulataba ya haye saman"d'akin daya keyin exercise d'insa"Anan ya shiga yafara exercise tsawon mintina 30 kafin ya fito yanata zufa"main parlour d'in ya sakko"ummu na kwance samqn 3seeter kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin damuwa"yatab'e baki ya zauna kan kujera"yana sanye da singleti da wondo 3 quarter"wuyansa da goshinsa duk zuface"handkcheef k'arami na hannunsa yana share zufar"ummu kuwa da sauri ta tashi da nufin tabar masa parlourn dan ta tsorata data tagansa bbu kayan kirki Ajikinsa...sai sannan ya shirya yin mgn"tamkar bayaso yamotsa brown lips nasa wajen fad'in ki kamun ruwan lipton"to"shine Abinda ta fad'a dg haka ta nufi kitchen d'in"batafi mintina 5 Aciki ba ta fito da cup d'in shayin"Ajiye masa samqn center table tayi ta juya ta koma kitchen d'in"lokacin k'arfe 7 daidai"cikin Awa guda ta had'a chips da farfesun kayan ciki"ta dafa ruwan zafi"ta fito da nufin ta jera komai A dining area ta sami Abdallah kwance yana bacci"hararar kyakykyawar fuskarsa tayi Aranta tace"harma yana baccin saida yayi kyau"afili kuwa tab'e baki tayi tace"shine sbd iyayi zai kama yimun bacci a parlour?"tak'are maganar tana Ajiye kayan hannunta"ta koma kitchen d'in ta fito da sauran.... Abin mamaki tasami big man zaune yana canza channel d'in tv"gabanta yafad'i Amma saita dake"tana fatan Allah yasa beji me tace d'azun ba"shi kuwa daman neman hanyar da zata kulashi yakeyi"saiya fiddo wata takarda dg cikin Aljihun wondonsa ya Ajiye remote d'in kan center table yafara ketata takardan gutsi gutsi yana watsasu samqn carpet...ummu data gama Ajiye komai zata juya da nufin taje tayi wanka ta lura da Abinda yakeyi....wannan Abun dakayi kana ganin daidai ne ??"d'ago kansa yayi yajefa k'wayar idonsa cikin tata"beyi mgn ba fuskarsa kuma bbu Annuri"wani irin mugun shakkarsa da fad'uwar gaba taji duk lokaci guda"da sauri ta d'auke kanta" cikin rainin wayo yace"Abinda nayi daidai ne idan kin isa ki hana mana"na lura kina buk'atar koma yin kuka yanzun ko?"tunda gashi kin jima jiya kina kuka"an fad'a miki Akwai wanda nake shakkar yasan kinyi kukan ne?"Abinda kawai zakiyi ki burgeni shine kiyi kukan jini"uhmm bazanyi kukan jini ba"nayi dai na hawaye saidai kai idan katashi na zuci zakayi"kuma banyefa maka muguntar daka....ganin zai taso yasaka ta fashe da kuka zata gudu"hakan yayi daidai da shigowar sa'ada cikin parlourn"kasancewar yau sunday bbu skul"da kallo tabi ummu Atake ta fahimci tana cikin b'acin rai ga kuma kuka tanayi"Abdallah kuwa koma had'e rai yayi ya wurgoma sa'ada harara yace"ke koma Inda kika fito"yak'are maganar yana tun karo Inda ummu take"saidai batayi k'ok'arin guduwa ba"hannunta guda yake k'ok'arin kamawa ta janye da sauri tana fad'in karka tab'amun hannuna"wai yaya meke faruwa ne dan Allah??"kidena kuka Anty ummu"cewar sa'ada"wai baby baraki tafi ba?"bbu Inda zanje yaya"in kuwa ka tursasani natafi nida part d'in nan har Abada"ta k'are maganar cikin jin haushi"ni kike gayama mgn?"kayi hak'uri yaya laifin me Anty ummu ta maka ne?"bansaniba ina ruwanki?"ummu bata koma mgn ba tana jan Ajiyar zuciya ta wuce d'akinta"itama sa'ada bata koma mgn ba yana kiranta ta masa banza ta fita"damuwarsa kawai karta sanarwa Ammi da wani abu"hakan yasa ya wuce ciki ya sakko jallabiya yabi bayan ta"ummu kuwa wankanta tayi ta shirya cikin riga da siket na lace ta fito ta nufi dining area ta zauna kan kujera ta kife kanta samqn center table"Ahaka inna uwani me Aiki ta turo k'ofar ta shigo"gaisawa sukayi ta rok'eta Alfarmar taje ta kira mata sa'ada"bbu musu ta tafi"ba'a jimaba suka dawo tare da sa'adan"ummu na kallonta tace"kiyi hak'uri baby kizo muyi break fast kinji?"turo baki tayi tazo ta zauna tana fad'in da har nace kema bbu ruwana dake Amma mun shirya dake"kiyi hak'uri da halin yaya wlh haka yake Anty ummu Amma zai daina"kuma saina sanarwa da Ammi"damun b'ata dake baby in har kika same maya "karki sake ki sanar mata da komai koda wasa kina jina?"dato ta Amsa"dg nan suka cigaba da break fast d'insu sunata fira...."Abdallah kuwa duk Abinda ke faruwa yana ganin su ta laptop d'insa daya jona ta CTV camera"yatab'e baki yana rufe lap top d'in"sbd yau bema nemi ummu ta fiddo masa kayan sawa ba"shiyayi komai da kansa sbd haushinta yakeji"cikin jarket orange da black d'in trouser ya shirya"yanata k'amshi hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa"yayinda gudan hannunsa ke rik'e da phones nasa"ya sakko down stairs d'in"dg ummu har sa'ada d'in bbu wanda yabi takansa"wanda sa'ada tabashi haushi sosai otama....muryarsa bbu wasa yace"sa'ada zo nan! batayi musu ba tabiyosa Abaya"suna fitowa dg parlourn yaja tsaki yana fad'in Ammin dana miki warning karki sake ki kai mata wata mgn shine naji kina cewa zaki sanar mata??"ah ah yaya kayi hak'uri"ni banceba"ki rantse baki ceba"nidai bbu kyau yawan rantsuwa haka Anty ummu tacemun"shiru yayi kamar me tunani sai kuma yace"jiya da yau sadeeq bakuyi karatu dashi ba?"Eh kusan 4 days ma sbd hidimar biki da Akayi"jiya yace mun zaizo na rakoshi su gaisa da Anty ummu"Amma ni yanzun yaya Anty ummu zata dinga koyamun karatu"tasanar mun nadinga kama kaina gaban ko wane namiji na rage surutu saiya kama nayi mgn"dama kuma ina jin kunyar yaya sadeeq"kaga ita zata dinga koyamun shi kuma yaya sadeeq saimu dinga gaisawa dashi....nanma shiru big man yayi yana danna waya"sai kuma yad'ago kansa ya kalleta yace"hakan ya miki ne?"Eh yaya yayi"Amma dan Allah kadena saka Anty ummu kuka tanada kirki wlh....kallon daya mata yasaka tayi shiru"zo muje kimun rakkiya"ita Anty ummu meyasa barak..... sa'ada yaushe nafara wasa dake?"yakatseta cikin zafin rai"Allah yabaka hak'uri yaya"Amma kwana 2 da Aure har zaka fara fita?"banza yamata"tana k'ok'arin koma mgn tj da junuid suka iso wajen"tab'e baki sa'ada tayi sbd haka nan haushi suke bata"badan tasoba ta gaida su"big man yabasu hannu sukayi musabuha"tj yace"munzo gaida madam ne"banza Abdallah yamusu yacigaba da tafiyarsa ta isa da gadara"ita kanta sa'ada kallonsa takeyi har yayi gaba su tj suna biye dashi"sa'ada kuwa part nasu ta koma ta shirya ta tafi islamiya....ummu kuwa wajen 10 ta kwanta bacci sai 12:30 pm ta farka"ta fito main parlour ta duba taga Abdallah yadawo yayi break fast har yakoma fitama"kitchen ta koma ta Aza farar taliya super getting da miyar kifi"sannan ta had'a masa lemon Abarba ta gasa masa naman rago"sai wajen k'arfe 2 tagama"taje tayi wanka"bayan tayi sallah ta shirya cikin riga da wondo na kanti"wondon coffee brown ne"saita sakq t shirt dg ciki fara"dg sama ta saka riga me bud'add'en gaba milk"ta shafa jam baki red"ba k'aramin kyau tayiba"fitowa tayi parlourn ta zauna tana jiran shigowar sa'ada sbd suyi lunch tare"wayarta ta d'auka ta kira lawisa"sun jima suna fira"sannan takira Aminu da umar tana musu mitar sunk'i zuwa su ganta"tana wayar ne sa'ada ta shigo da sallama...."wow masha Allah!"kinyi kyau sosai kamar baturiya Anty ummu"kinsan fa yaya Abdallah kayanmu na gargajiya basu burgesa yafison mace ko namiji suyita saka k'ananun kaya"yanzun haka baya d'in kamun shadda ko lace saidai daddy ke d'inkamun"shi saidai yayita jibgomun manyan kaya"shima Ai baya son saka manyan kayan"cewar ummu data Ajiye wayar"tana tashi tsaye tace"muje muci Abinci"daga haka suka nufi dining area d'in.... k'at suka yima cikinsu sa'ada nata santi"bayan sun gama suka zauna ummu na k'ara koya mata Abinda bata gane ba"sbd yanzun har taje SS1"kasancewar sa'adan nada k'ok'ari"jumping Abdallah keson yamata shiyasa yabar sadeeq na k'ara koya mata Abinda bata ganeba"sai sa'ada d'in taga ummu tama fi sadeeq iyawa"ni kuwa nace to ai ita malama ce....saida aka kira sallar la'asar sannan suka tashi sukayi sallar"bayan sun idar suka dawo parlourn"ummu na duba Agogon dake manne jikin bango tace"hud'u saura kije kiyi shirin islamiya baby"kai Anty ki idamu koyamun yadda zanyi Assignment d'ina mana"ummu na k'ok'arin mgn Abdallah ya murd'a handle d'in k'ofar ya shigo"da Alama dg office yake yana rik'e da wasu takardu da jakarsa"can k'asan mak'oshi yayi sallamar"ummu ta kallesa ta Amsa tana fad'in sannu da zuwa"be Amsaba saima ya d'aure fuskarsa"dukda haka ta taso ta Amshi jakar daya rik'e tana fad'in zakayi wankan??"saida yagama hura hancinsa sannan yayi lokacin kulata yana fad'in uhm"tayi d'an murmushi kawai ta wuce upstairs"sweet heart sannu da zuwa"harara ya ballama sa'ada takama dariya ta taso ta rungumesa"ya dungure mata kai yana fad'in boarding skul zan kaiki"daka kasheni yaya"Akanme?"yo idan Anty ummu ta haihu wace uwar d'an ko y'ar idan bani nan??"haka nan yaji fad'uwar gaba"saidai be kaiga mgn ba ummu ta sakko down stairs d'in tana fad'in na gama komai"shiru yayi ya janye sa'ada dg jikinsa yana fad'in kije islamiya"dg haka yanufi dining Area"kujera yaja ya zauna yana jin sa'ada nayiwa ummu sallama ta fita"warmers d'in Abincin yaduba....wasu irin dogayen tsuka yadinga ja"ya juyo ya hango ummu na zaune tana murmushi tana danna waya"saima sannan ya lura da irin dreesing d'in dake jikinta....K ! d'ago kanta tayi suka had'a ido"d'aure fuska tayi tace"wai bakasan sunana ba malam dazaka dinga cemun K? Da hakan da gadamar kiranki in na kiraki karki Amsa dan Allah"yak'are maganar cikin zafin rai"Allah yabaka hak'uri ni bana neman fad'a"yatab'e baki yana fad'in to dama tunda kinga Anfi karfinki Ai dole ki Ajiye wani zafin kai yarinya"batace komaiba taje gefen k'afafuwan sa ta duk'a tace gani"shiru yayi yana danna waya"k'amshin humran da kulaccan dake jikinta nata kaiwa hancinsa ziyara"kanafa jina ina mgn?"nanma banza yamata" *yayan sa'ada* murmushi yaso ya sub'uce masa saiya dake yak'i yi"yasha Alwashin muddin bata kira shi da sunan saba zatasha wahala" sbd rainin wayo shine zatace wani yayan sa'ada....duk yake zancen Acikin zuciyarsa"saidai Azahiri danna waya yakeyi kamarma besan da zamanta ba Awajen.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *29&30* ........Girgiza kansa big man yayi ya kalleta sama da k'asa yatab'e baki"yaja k'aramin tsaki yana fad'in bazan sake kiba tunda sakin kike da buk'ata"saidai zan baki zab'i biyu ko kizo ta Arzik'i ki canzo mun kayan nan ko kuwa wlh na miki Abinda harki rabu dani bazaki manta ba" zab'i yarage naki"Ada nace zan fisge towel naki"saidai na fasa sbd bazan iya bak'in gani ba"ummu bata tankashiba tana share hawayenta"shi kuwa wayarsa yad'aga da preety keta faman kiransa tun d'azun"hands free yasaka wayar beyi mgn ba"cikin k'asa da murya had'e da karairaya preety ke fad'in hellow baby nah"d'an yamutsa fuska yayi yace"my preety ykk ?"lafiya qlau Amma kewarka yamun yawa"tunda kayi Auren nan shikenan ka manta dani ko?"shiru yayi yana sauraron ta idanuwansa Alumshe ya kwantar da kansa jikin bango"baby kamun shiru ko kuna tare da matar taka ne??"tsaki yaja ya bud'e lumsassun idanuwansa yakashe wayar"yanufi k'ofa "ummu ta kece da dariya tana fad'in na tausayawa wannan wahalallliyar yarinyar wlh, da take wannan rawar kan da zumud'in Akanka"bayan Banga Alamar ka cika namiji ba"yana jinta be tankataba yabar d'akin da nufin zasu had'u"ita kuma tasaki Ajiyar zuciya ta tashi ta nufi wajen ward rope ta d'akko sabuwar Atamfa riga da siket tasaka"tana rik'e da d'an kwalin ta fito da nufin taje ta canzo masa kayan sbd tsoron masifarsa"tana k'ok'arin shiga bed room d'in nasa shi kuma yana k'ok'arin fitowa harda belt hannunsa.....kusan cin karo sukayi"tayi baya da sauri tana d'aure fuska"shi kuma yaja tsaki yana binta da kallon k'asan ido yace"k'aramar marar kunyar k'arya"aida kin bari nazo ta haka kawai zan tabbar ke babbar marar kunya ce"karka koma jifata da irin wannan kalmar"idan nakoma fa?"yafad'a Afusace yana tunkarota"sai sannan ta lura da belt d'in dake hannunsa"gabanta yafad'i Amma saita dake tana fad'in koma miye zan iyayi akan jifata da irin wannan kalmar da kakeyi"dan Allah ki d'auki matafin yanzun kinjiko?"zakizo ki wuce kosai kinja na makara??"kana bani mamaki wl.... k'aramar k'ara tasaki sbd ganin yakoma nufota"Aguje ta shige cikin bed room d'in"saidai ashe ya zuba shower jall k'asa kan tiles sbd idan tashigo ta taka"Aikuwa tana Aza k'afarta ta tafi suuuuuuuuuu! jikake timmmm"k'ururummm.....ta saki k'arar Azaba tana dafe kanta"big man daya biyo bayanta yasaki wata iriyar dariyar mugunta wacce bata tab'a ganin yayi irin taba"sannu ko?"yanzun kin yadda na cika namijin ko kuwa sai nayi reping naki sannan zaki yarda??"yafad'a cikin rainin hankali yana d'age kafad'a irin ko Ajikinsa da fad'uwar da tayi"ummu na dafe da gefen goshinta"hawaye na zuba samqn fuskarta"babban yatsan k'afarta na mata zugi"ga goshin yayi fushi daga gefe"saidai dataji ya Ambaci kalmar reping tsoro yaka mata"da k'yar ta samu ta tashi tsaye"batace masa komai ba ta rab'a gefen da bbu shower jall d'in ta fita"shi kuma ransa fari k'ar ya duba ya matsa jikin ward rope ya d'akko wasu k'ananun kayan yasaka"bayan yagama yima jikinsa wanka da turare yagyara lallausan suman saman kansa"saidai yarasa meyasa zuciyarsa ke ganin be kyautaba ga Abinda yayima ummu"duk sadda zaici zalin nata saiyayi tunanin be kyau taba"kuma gashi ita bata tab'a cutar dashi ba"da wannan tunanin ya sakko down stairs"yasami inna uwani da ummu zaune kan carpet tana ja mata babban d'an yatsanta na k'afa da Alama targad'e tayi"kallo d'aya yamusu ya d'auke kansa"yanufi k'ofa"inna uwani ta gaishesa ya maido mata gaisuwar"dukda tsohuwar ta d'an fahimci Akwai wata y'ar matsala tsakanin ummu da Abdallah Amma bata tambaya ba sbd ganin ba huruminta bane"sai sannu takema ummu harta gama fidda mata targad'en"Ahankali ummun tayi mata kwatancen gidan Ammi"inna uwani tace tasan gidan"500 na nafef tabata ta had'a mata komai tace"taje takaima Ammi"bayan fitar inna uwanin"ta zauna tayi shiru"kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin damuwa"saidai tasha Alwashin insha Allah zata fita harkansa" bazata dinga biye masa ba"yafitar mata da jini kwanaki yanzun yayi sanadin datayi targad'e....tana wannan tunanin sa'ada ta shigo parlourn"tasha gayunta cikin leshi d'inkin fited gownt pink colour"tanata k'amshi harda make up saman fuskarta"da fara'a ta shigo cikin parlourn saidai yanda taga ummu da yanda goshinta yayi fushi yasaka jikinta yin sanyi"Anty lafiya?"bigewa kikayi ne?"Eh sa'ada harda targad'e Amma an kamamun"wayyo Allah sannu Anty ummu"ta fad'a tana kallon idanuwanta ta fahimci kuka tayi"yauwa sai ina irin wannan gayu haka?"bbu ko ina Anty nan dai nazo"zan Aikeki gidanmu dan Allah?"to shikenan Ai nasan gidan"Inda kika sani gidansu lawisa ne"mu layi na gaba gida me dakali da fenti brown colour shine gidan mu"to shikenan bara ataso masjeed sai driver yakaini"wane driver d'in?"wanda yaya Abdallah ya d'aukar mun duk Inda zanje yana kaini da motata daya siyamun"inafa so na dinga driving Amma wai yaya yace nayi k'aranta sai nayi SSCE"kinyi k'aranta yanzun gsky gara dai nan gaba"yanzun tashi muyi sallah naga k'arfe 1:45 pm Antaso masallaci"dato sa'ada ta Amsa"kasancewar tanada Alwalah sai kawai tasaka hijab tayi sallarta"bayan sun gama sa'ada ta fito bakin get tasanarwa me gadi Inda zasuje"ya Amsa dato"ita kuma tadawo ciki ta Amshi sak'on"bayan fitarta inna uwani tadawo da fara'a tana fad'in hjy tana gaidaki sai godiya da sakq miki Albarka takeyi"tabani dubu 2 wlh"gaskiya kinyi sa'ar sarkuwa me kirki"murmushi ummu tayi batace komaiba"sbd ita dai tunda taga Ammi taji sonta da k'aunarta"tasan Abdallah ba halin ta bane yabiyo"can yakwaso mugun hakinsa...tashi tayi ta had'ama inna uwani Abincinta ta bata ta tafi gida"ita kuwa damuwa tasaka bata iya cin Abincin..... Abdallah kuwa yana fita a parking lot suka had'u da daddy" kowa zai shiga mota yatafi masjeed sallar juma'a"dukda sun gaisa d'azun da safe saida Abdallah yaje gefensa yakoma gaishesa"daddyn ya Amsa fuska bbu walwala yana fad'in Abdallah meyasa baka jin maganata?"subahanallahi! Daddy menayi?"kusan kwana7 kenan da zuwan iyalin taka gidan nan baka tab'a cewa tazo ta gaida bilkiba"kayi hak'uri daddy gobe zan rakota saita gaisheku dama inada niyar idan tacika sati saita fito"shikenan Allah yayi muku Albarka yabaku zuri'a ta gari"kasa mgn yayi domin itama Ammi duk idan yaje gaisheta irin wannan addu'ar take musu"da wannan tunanin yanufi motarsa driver ya bud'e masa back sit ya shiga aka nufi babban masallacin juma'a dashi....koda Aka taso dg masjeed d'in kamal yabiyosa wai zaizo yaci girkin Amarya"Abdallah dai bai tankashiba sbd shi office zaima je"koda suka shigo mota kamal yaga hanyar da sukayi be damu ba"saidai Abin mamaki da suka iso comparny d'in Abdallah"suka sami su junuid cikin office d'in Abdallah zazzaune"dukda Anan cikin camparny d'in suke Aiki Amma hakan ba daidai bane ga doka"Abdallah kuwa ko a fuska bema nuna musu komai ba"saidai sun kama kansu sunata rawar jiki"shi kuwa zama yayi kan kujera yakira mutanan da zasuyi mgn dasu dama sbd su yazo yanzun"babu jumawa suka iso"bayan sunzo sun gama mgn da mutanan ya kira sakatarensa da cleaner d'in dake gyara office d'in yagoge duk yabasu takardar sallama"sosai kamal yaji dad'in hakan"dama ka'idar Abdallah ce idan kayi laifi bazai sanar maka laifin dakayi ba, zai koreka kaine da kanka zaka gano laifinka"idan kuma yayi kora ko sama da k'asa zasu had'u baya maida mutum"junuid da tj sun tsorata sosai da korar mutum biyu da Abdallah yayi wanda sunsan suma danasu laifin"saidai suna ganin kamar bazai iya korar suba sbd suna Abokansa.....kamal be gama mamaki ba saida Abdallah yagama zamansa zasu tafi sai cewa sukayi zasu biyosu suje suci girkin Amarya"nanma be tanka musu ba"suka nufo gidan atare dasu..... mama na zaune tsakar gidan tayi shimfid'a k'ofar d'akinta"tana lazimi sbd tana gama salla ta fito tsakar gidan"ta shirya cikin jar Atamfa Riga da zani"yayinda goggo luba ke zaune Riga daban zani daban duk sun k'ode"ga tsohon ciki"itama Asiyar tana kwance samqn tabarma da Alama yunwa ke damunta"uwar na daka kanzo da Alama shine zasuci"dan yau mlm rufa'i"500 ce yabama luba yace"suyi kalaci ita kad'ai ta rage masa"saida ta gama yada masa mgn kan cewa"wai sunan ya Aurar da diya gidan me kud'i Amma bbu kama bbu Alama" kud'in kashewa ya gagaresa da Abincin dazai ciyar da iyalansa"mama najinta ga lokacin tayi dai murmushi bata tanka musu ba"ita bema bata komai ba dukda girkintane yabata hak'uri"ita kuwa bata damu ba"tanada kayan Abinci da Aminu yasiya mata iya k'arfinsa"sannan umar yasiya mata kayan tea batada damuwa"shiyasa idan kazo gidan yanzun zaka d'auka Luba itace gora"idan ka jerasu kuwa tofa za'a d'auka Luba ta girmi mama"sbd duk lubar ta lalace jiki bbu gyara"kimanin kwana 7 kenan da Auren ummu kullum sai goggo luba ta yadawa mama haibaici"basuga Alamar y'arta na Auren me kud'i ba"ita tayi nata habaicin hjy yaya ma idan ta shigo tayi nata habaicin"mama dai bata tankasu hidimar gabanta takeyi....mamar nata lazimi tana jiran shigowar mahmood Autah sbd ta Aikesa yayo mata cefane tayi musu girkinsu.... Ahaka sa'ada tayi sallama cikin nutsuwa ta shigo tsakar gidan"tana rik'e da babban kwandon a hannunta guda"gudan hannun nata kuma kular da Aka zubo kunun Ayar ne"Amsa sallamar tata mama tayi"su goggo luba kuwa kallon sa'ada da kamshinta ke kai musu ziyara sukeyi bbu ko k'iftawa"ina wuninku?"lafiya qlau y'an mata"dama dan Allah ina mama ?"Anty ummu ce ta Aiko ni"mama na murmushi tace"gani nan taso muje dg ciki"bbu musu sa'ada ta d'akko kayan ta cire takalminta tabiyo mama parlourn ta"sosai ta yaba da tsabtar mamasbd parlourn fes yake yanata k'amshin turarukan wuta"zama tayi suka gaisa tabata sak'on inji ummu"mama tayi godiya ta d'auka ta wuce ciki ta juye"humra da turaren kaya masu kyau na y'an meduguri ta had'o ma sa'ada ta dawo parlourn ta bata"Aikuwa ta Amsa tanata zuba godiya"saadar ta Amshi kwandon sukayi sallama ta fita...goggo luba idan ranta yayi dubu bace yake ,domin boka yasanar mata Ai ummu zata manta da mahaifiyarta bazata dinga taimaka mata ba"Amma gashi taga An shigo da Abin duniya An wuce d'aka....bata gama wannan tunanin ba taji muryar mama na fad'in kai Alhamdllh! Allah Abin godiya"yau na tabbatar da y'ata na Aure cikin kwanciyar hankali" masu wani korafi batayi Aike ba kuma sai Acigaba dayi kar Afasa"iya Abinda nasani idan fitsari banzane kaza tayi mugani.....sosai maganganun mama suka soki zuciyar goggo luba"Ahaka babah yashigo gidan yadawo dg masallaci"bakinsa duk yabushe"da Alama ba k'aramar yunwa yakejiba"mama ta fito tsakar gidan tana fad'in mlm kadawo?"nadawo hajara"sannu da zuwa"ga tabarma nan zauna naka maka Abinci"kinyi girki kenan?"ah ah dg gidan ummu dai aka kamana Abincin Amarya"to to masha Allah"yafad'a yana k'ok'arin zama"goggo luba ta tab'e baki tana cigaba da dakan k'anzonta"yayinda Asiya dake kwance tasaka rai da cin Abincin gidan ummun"plate ne me kyau mama ta zubo masa Abincin ciki"sannan ta zubo masa miyar daban tacika uban naman kaji"tazo gabansa ta Ajiye"take k'amshin miyar yakaima Asiya da goggo luba ziyara"mama kuwa d'akin ta koma ta zubo kunun Ayar cup guda babba tazo ta Ajiye masa"sannan ta koma tazuba Abincin cikin plate na roba da miya gefe da kunun Ayar cup guda ta fito tana kiran mariya"tana isowa gabanta ta mik'a mata tana fad'in kaima ummanku na gidan yayarkune ummu"jikin mariya na kirma ta Amshe"mlm rufa'i kuwa ba baka sai kunne lodawa cikinsa kawai yakeyi yana cizge k'ashi....lolx"mama kuwa d'akin ta koma ta zuba a plate tabama mahmood yakaima hjy yaya sbd tasan muddin ba'a kaiba sai tayi tsogumi.....goggo luba kuwa bbu kunya ta Amshe ta d'an ciccirama yara ta zubawa Asiya A marfin kwano ta tasa sauran gabanta tanaci hannu baka hannu k'warya"Asiya nata surutai ta Amsa sbd ta raina kason da uwar tasu tayi"kije mlm yak'ara miki mana"cewar goggo luba tana kallon Asiya dake sid'e marfin kwanon"mlm kuwa yakusan gamawa"saidai kafin Asiya tayi mgn mama ta fito rik'e da wani d'an bowl data zubo soyen naman ragon ciki ta Ajiye masa gabansa tana fad'in ga wannan mlm"kice abu dai dayawa hajara?"to Allah ya Amfana yamata Albarka"Allah yabasu zaman lafiya"mama na murmushi ta Amsa da Ameen"goggo luba Aranta tace"wato harda soye shine mu munafukar bata bamu ba??"Allah kad'ai yasan me y'ar ta Aiko mata dashi kenan.....mama dai batasan tanayiba ,wandama tabasu sbd Allah da hakk'in ganin ido yasaka tabasu Amma badan sbd halin suba"mlm dan Allah sammin tsoka biyu na sama bakina"kasan me ciki da....tsaki baba yaja yana fad'in bazan bayarba y'ar bak'in ciki"dg haka yace"hajara zoki kwashe kayan nan"yafad'a yana zaro leda bak'a dg cikin Aljihun rigarsa yajuye naman ya d'aure yamayar Aljihu"ya mik'e tsaye yanufi d'akinsa yana gyatsa"mama kuwa na murmushi ta kwashe kayan ta shige d'aki"Jim kad'an saiga mariya wai Asiya tace"dan Allah tabata tsokar nama 2"mama ta kalleta tace"yak'are"dg haka mariyar ta fita dg cikin d'akin..... Ummu na zaune a parlourn tana kallon Arewa 24"sa'ada tayi knocking"ta tashi tana tambayar waye?"bayan taji muryar sa'ada ta bud'e mata k'ofar"da murna ta shigo parlourn tana nunawa ummu kyautar da mama tayi mata"d'an murmushi tayi tace"kin gode baby"kije kimayar da kayan kitchen kixo kici Abinci"dato ta Amsa ita kuma ta zauna kan kujera tana tunanin tabbas sai goggo luba taji zafin Abincin datakai gidan"bayan kuma da ita za'a ci"ta girgiza kanta kawai"sa'ada kuwa bayan ta zubo Abincin da kunun Ayar tadawo k'asa kan carpet ta zauna suna fira da ummu tana ci.... Ahaka Abdallah yasaka key yabud'e k'ofar yashigo"su kamal na dg waje"kamal yakafe saiya shigo yasanarwa ummu zasu shigo sbd haka shari'a tace"fuskarsa Ad'aure yashigo"Atake ummu tadena dariyar datakeyi ta kauda kanta gefe tana jin fad'uwar gaba"saidai sa'ada ce kawai ta Amsa sallamarsa tayi masa sannu da zuwa"wanda rashin tankasa da ummu tayi yatabbatar ma da sa'ada Abdallah nada Alak'a da bigewar datayi"baby tashi kije kicema su kamal su shigo"dato ta Amsa"shi kuma ya haye upstars"batare daya bi takan ummu datayi bala'in d'auke masa kai ba"ummu kuwa d'an kwalinta ta gyara ta mik'e tsaye da k'yar zata tafi kenan taji sallamar su kamal"sunkuyadda da kanta k'asa tayi ta Amsa sallamar tasu"kamal na murmushi yace"ranki yadad'e Amaryar mu"tana murmushi tace"yaya kamal ka koma nayi fushi"tuba nakeyi hjy ummu"Abubuwan ne sai Ahankali kuma ina bama Abokina sak'on ya gaida mun ke"hakane yana fad'amun" ina wuni yasu hjy??"lafiya qlau suke"yafad'a yana lura da k'urman dake samqn goshinta da idanuwanta da sukayi jaa"ya girgiza kansa yana tunanin yaushe Abdallah zai dena cutar da ita??"sai kuma yatab'e baki sbd ganin su tj sun nufi dining area"wanda basu tanka ummu ba sbd ganin yadda ta nuna bata damu dasu ba ta kamal kawai takeyi"to yanzun dai nazo naci girkinki kuma na goge laifina ko?ka kyauta sosai"hakan yayi daidai da sakkowar big man down stairs d'in"kamal yajefesa da kallon tuhuma"shi kuwa koma had'e rai yayi yaja kujerah ya zauna"ummu kuwa d'akinta ta shige sa'ada ta biyota"hakan yasa kamal dake tsaye shima yanufi dining area d'in yaja kujera ya zauna"kaine zakayi seving namu"cewar tj yana kallon big man"saida ya d'auki kusan second 10 yana yamutsa fuska yace"dabaku ci Abincin ba"dg haka yayi shiru yana duba warmers d'in"sam irin wannan Abincin na gargajiya be burgesa"dandai gasu zaune yakejin zaici ko kad'an ne"Amma in bacin suna wajen da saita sani....wow! Ina son Alkubus sosai"cewar kamal"Abdallah beyi mgn ba"Alkubus biyu wainar farar shinkafa biyu yazuba da miya Agefe"yayi bissimilah yafara ci kuma da cokali"yayinda su kuma kowane da kansa yazu bama kansa"sai gashi su ukkun sunata santi"Abdallah kuwa besan lokacin daya k'ara zubawa ba"kunnansa be tsinkeba saida yasha kunun Ayar dayaji kayan had'i"k'at sukayiwa cikinsu lokacin Anata kiran sallar la'asar"kamal nata yabama ummu da mata godiya"yayinda su tj kejin inama kullum Anan suke cin Abinci"kasancewar disgi halin Abdallah ne bbu wani kunya ya kalli su tj yace"kattin banza sai ku tashi kuje kuyi sallah"dukda nasan kai junuid bakayinta kan lokaci"dg haka yamik'e tsaye yana kallon kamal yace"jirani na fito mu wuce"dato ya Amsa duk suka fita Atare"wanda junuid yaji haushin maganar da Abdallah ya gaya masa gabansu kamal…....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *31&32* ....... cike da mugunta Abdallah ke rik'e da hannun ummun"sun jero idan kagansu zaka d'auka irin masoyan nan ne su masu bala'in son junan su"gashi hijab d'in jikin nata yamata kyau sosai"tsayinta iya kafad'arsa ne"suna k'ok'arin shiga babban parlourn gidan ummu tace"yaya Abdallah ka cikani kasan da kunya ko?"shiyasa nace ke bak'auya ce Ai"Eh naji d'an birni"ka cikani kona had'aka da daddy d'in yasin"murmushi yasub'uce masa yana fad'in kurarin banza kamar zata iya"nasan ko had'a ido dashi bazaki iyaba"canza topic d'in tayi da cewa wai jiya kaci d'an waken??"ta fad'a tana sakin murmushi me sauti"hmm! nidai ko?"dani kike zancen"Ai nasan sbd dama ki b'ata mun rai kikayi mun Abinci da mai da yaji"ummu bata sami damar mgn ba suka shigo cikin parlourn"umma balki da hafsat na hakimce samqn kujeru na Alfarma"sai masu Aiki dake jera break fast a dining area"ummu tayi sallama cikin siririyar muryarta"umma balki ta d'ago kanta ta kallesu gabanta na fad'uwa"saidai ta kasa d'auke idanuwanta kan hannayensu dake rik'e da juna"sai yau tak'ara kallon ummu sosai"ta tabbatar dama Abdallah sai mace me kyau irinsa zai iya Aure...lura da yayi ummu zata iya d'ukawa ta gaishe da wannan makiran matar yasaka ya sanya gudan hannunsa yadafa gefen kafad'arta ya manna bakinsa saitin kunnanta yana fad'in kinsan Allah kika duk'a kika gaisheta saina b'ata miki rai"itadai batayi mgn ba d'an murmushi tasaki"hafsat ta tab'e baki tana kauda kanta dg barin kallon su"umma balki kuwa murmushin yak'e tayi tana Amsa sallamar tasu"tana fad'in maraba da y'ata"ummu ta Amsa suka zauna gefen kujera ga k'ugunta gana Abdallah"kan ummu Ak'asa tace"umma ina kwana?"lafiya qlau y'ata yakuke?"Alhmdllh"batare daya kalletaba yace"ina kwana?"lafiya qlau Abdallah ya office d'in?"Alhmdllh"sai sannan hafsat tace"ina kwananku?"ummu ce kawai ta Amsa"Abdallah yajata suka mik'e tsaye suke nufi part d'in daddy"daddy na sanye da jallabiya yana zaune kan kujera da farin glass Asaman fuskarsa yana karanta jarida"ya Amsa sallamar tasu yana murmushi"ummu ta duk'a har k'asa ta gaishesa"ya Amsa mata cike da kulawa yana tambayarta bbu dai wata matsala?"ta Amsa da Eh"sai sannan shima Abdallah ya gaishesa"dg bisani daddy yace"masha Allah! Ayita hak'uri da yanayin zaman tare y'ata kuma kiyita biyayya dan Allah"kaima Abdallah ka kasance me Adalci da kyautata mata"duk suka Amsa da insha Allah"suna k'ok'arin tashi daddy yajawo wani kwali gefensa ya zaro rafar y'an 1k ya mik'ama Abdallah yana fad'in gashi ka rik'e mata"juyowa ummu tayi ta girgiza kanta tana fad'in dan Allah daddy Abars.... ba'a mayar da Alkhairi y'ata"daddy yakatseta yana bama Abdallah kud'in"Atare suka masa godiya suka fita"sbd umma balki taga kud'in yasaka Abdallah barinsu a hannunsa be bata ba"dan yasan data gani tasan kyauta daddy yayima ummu"yana wannan tunanin ummu tace"yaya Abdallah inane d'akin baby ka rakani??"ta fad'a Ahankali sadda suke isowa main parlour"shirin office zanyi ki bari tazo Ai"nidai dan Allah ka nunamun in baraka jirani ba"ta fad'a tana b'ata fuska"beyi mgn ba yanuna mata k'ofar d'akin sa'ada da hannunsa"zare hannunta dg cikin nasa tayi ta nufi bakin k'ofar d'akin tana yimata knocking"shi kuma ya zauna gefen kujera"sa'ada tazo ta bud'e k'ofar tana d'aure da towel da Alama dg wanka ta fito"ihun murna tayi ta rungume ummu suna dariya"Abdallah yabisu da kallo yana mamakin irin shakuwar tasu"yana jin sa'ada na cewa"Anty ina zakije?"ni dake shirin zuwa na gaidoku keda yaya??"nan muka zo baby"ko yanzun bata b'aci ba inkin gama shiryawa saiki zo ko?"tunda week end"to Anty zakimun kitson ?"zan miki mana"to ki shigo kiga d'akina mana"yaya Abdallah gaya can yana jirana zamu wuce"sai sannan sa'ada ta lek'o tana fad'in sweet heart"harara ya ballah mata yana fad'in sai yanzun kika tuna dani?"kai yaya mgn mukeyi fa da Anty"baby kyalesa jeki shirya ina jiranki"dg haka ummu tabaro k'ofar d'akin"ta kalli gefen dasu umma balki suke taga gaba d'aya su suke kallo"d'an murmushi tayi tace"sai Anjimanku"madallah mungode"dg haka ummu ta nufi k'ofa sbd har Abdallah yatashi yafita"sadda ta fito yamata nisa ta tab'e baki tana fad'in saime dan baka jirani ba?"da wannan tunanin ta iso part d'in nasu"ta sami big man yayi d'aid'aya saman 3seeter yana danna waya ga TV na Aiki"be Amsa sallamar taba yana danna waya fuskarsa Ad'aure yadubeta zata wuce d'aki sai cewa"yayi yaka mata kidinga tsafta"na lura ba kullum kike wanka ba"hmm! naji banayi kai tunda kanayi me ruwanka da bana yi malam?"sannan ni bana gayya dan Allah ka tashi ka koma sashenka"tunda dai kanada parlourn ka"zamanka nan wajen inba fitinah ba bbu Abinda zaka tado"ta k'are maganar zata shiga d'aki"bazan tashiba kizo ki maidani idan zaki iya y'ar rainin hankali"juyowa tayi ta banko masa harara tana fad'in Allah yakiyaye na d'auki k'ato kamar ka....ke waye k'aton?"yafad'a Aharzuk'e yana tashi tsaye"ummu ta masa gwalo tana fad'in kai mana"beyi mgn ba yabiyota"ta zura Aguje"saidai tana banko k'ofar taga bbu key Ajiki"asukwane ta shige bath room ta banko k'ofar ta murza key"Abdallah daya shigo yaja tsaki yana fad'in banza matsoraciya"yak'are maganar yana zaro kud'inta da daddy yabata ya Ajiye mata gefen bed yafita dg cikin d'akin"key yasakawa k'ofar main parlour ya wuce samansa....ummu kuwa wanka tayi ta fito"haka nan taji yau tana jinta cikin nishad'i"kud'in ta lura dasu daya Ajiye mata"saita d'auka tajawo lokar bed side drower tasaka"tana k'ok'arin nufar gaban mirror taji knocking"Ajiyar zuciya tasaki sbd dama Atsorace take sbd tsoron kar Abdallah yashigo yamata wata mugunta"ranta yabata kuma sa'ada ce"hijab tasaka samqn jikinta ta fito tazo ta bud'e mata k'ofar tana fad'in sai yanzun?"wlh waya mukayi da yaya sadeeq shiyasa"murmushi kawai ummu tayi ta gyara sa'ada ta shigo "ita kuma ta rufe k'ofar tana fad'in bara na sakq kaya sai muyi break fast d'in"dato ta Amsa ta nufi bed room d'in ta..... zaune suke suna break fast d'in gaba d'aya ummu ta shagala sunata firansu itada sa'ada suna dariya"sam bataji ko motsin sakkowar Abdallah k'asan ba"saidai kawai taji mayataccen k'amshin turarensa"tayi saurin d'aure fuska"big man dake lura da ita yatab'e baki yana fad'in magulmaciya! sa'ada ta kallesa Azatonta da ita yake"cikin shagwab'a tace"yaya gulmar me nayi maka?"bayan ni dama can bana gulmar kowa kuma Anty ummu ta nunamun illar yi da mutane"wanda nake dashi yasan kansa"yafad'a cikin cool voice yana d'aukar wayarsa da kamal ke kira"ya shirya cikin k'ananun kayan da sukayi mugun karb'an choco skin nashi"Allah yatsare! cewar sa'ada"ya gyad'a mata kansa ya fita"ummu kuwa be isheta kallo ba sbd tasan maganar da yayi da ita yake"be jima da fitaba suna zaune a parlourn sadeeq yayi knocking aka bashi izinin shigowa"sa'ada dai nutsuwa tayi koma kallonsa batayi ba"ummu ce ta Amsa sallamar tasa suka gaisa yana satar kallon gefen da sa'ada ke zaune yace"dama Anty yaya yace"ki bada key d'in motarki za'a mata service Azuba mai"kuma zan dinga koya miki driving duk week end"cike da mamaki ummu ta Amsa dato"ta mik'e tsaye ta wuce d'aki"dama motar na haraban gidan a Ajiye"parlourn yayi saura dg baby sai sadeeq"Ahankali sa'ada tace"nima zan bita Akoya dani pls yaya sadeeq?"na zata baby bakima lura dani ba?"nafa ganka kuma d'azun Ai mun gaisa ko?"wancan gaisawar ta waya daban itama wannan daban"saidai idan jan Ajinku na mata zakimun ko?"tana k'ok'arin mgn ummu ta fito dg cikin d'akin ta mik'a masa key d'in ya Amsa yafita.... *********** haka rayuwar ummu da Abdallah taci gaba da wakana Acikin wannan gida"idan yaga dama yasakata kuka da muguntar daya saba yimata"idan kuma yaga dama ya k'yaleta"tana k'ok'arin kyautata masa dashi da sa'ada harma da Ammi"kamal kuwa tana jimawa bata ganshiba"part d'in umma balki kuma duk bayan sati 1 Abdallah na rakata suje su gaisheta"Aminu da umar da mahmood wata juma'a sun kawo mata ziyara"saidai har sukazo suka tafi basuga Abdallah ba"Ahaka ummu ta kwashi wata ukku Agidan"wanda tunda tazo bata tab'a fita ko ina ba"ba kuma sbd Abdallah ya hanata ba"tanayin waya da mama taji lafiyarta"yayinda jama'ar gidansu ke yada mgn wai ummu tak'i zuwa taga mahaifiyarta"itadai mama saidai tayi murmushi"domin tasan iyawa mutum sai Allah"kwanaki sunce batayin Aike miye miye"taci gaba da yi musu Aike da duk Abinda take da Hali"yanzun kuma ana cewa tak'i zuwa"wanda ta tabbatar idan yawan zuwan takeyi sai wata ran Ance yaji tayi ko kuma mijin yagaji da ita...yanzun haka bikin lawisa da nura yaga bato"naira dubu d'ari d'in da daddy yabama ummu kwanaki sune ta Aiki sa'ada da saitin jug me kyau da tsada takaima lawisa har gida wai gudunmuwarta"Anko kuma dayake tana samun kud'i wajen daddy duk idan sunje gaishesa sai yabata kud'i"sune ciki ta siya musu Anko na yini itada mama"sannan tayi musu na ranar dinner itada sa'ada"sosai ummu ke yiwa mama Aike da duk Abinda take da hali"Abdallah kuwa tunda tazo gidan sisinshi bata tab'a rik'ewa ba"saidai komai na Amfani dajin dad'in rayuwa zai jibge mata akitchen.... ummu ta k'ara kyau"haske,da shek'i da y'ar k'iba Acikin wata ukku kacal....jiya laraba Akayi wa'azi, yau Alhamis kuma Akeyin dinner"sai gobe kuma Ake yin yini"to jiyan ummu batajeba sbd meyiwa sa'ada lalle tazo tayi mata"yau kuma tun wajen 12:0 pm ta gama girkinta sbd sa'ada zata rakata shagon da ake mata kitso"idan tadawo sai su shirya su tafi wajen dinner d'in da babyn"dukda sa'ada na skul sai k'arfe 1 :30 take dawowa"ummu nata jera komai samqn dining table"ga break fast d'in Abdallah dabaiyiba tasan yana hanya tunda Abin yazamar masa ibada dole sai 12 yakeyin break fast"bata gama wannan tunanin ba yashigo cikin parlourn"Agadarence yayi sallamar yanata wani shan k'amshi"ummu ta dubesa tana cewa" yauwa yaya Abdallah dan Allah bani number d'in sadeeq"banza yamata yawuce ta gabanta ya zauna kan kujerun dake gaban dining table d'in"tanama k'ok'arin tafiya taji Amon muryarsa yana fad'in kiyi me da ita?"kanta ak'asa tace"dama zan bashi key d'in motata ne Azuba mata mai"ina zakije?"yak'are maganar yana kallon hannayenta da suka sha lalle ja da bak'i"tamkar ta gaya masa bak'ar mgn saita fasa tace"wajen bikin lawisa kasan yau dinner gobe yini"wajen kitso yanzun idan na shirya zan fara zuwa saina dawo muyi shir...duk da izinin waye zaki fita?"yakatseta cikin daka tsawa"gabanta yafad'i ta kallesa suka had'a ido ya wurgo mata harara"ta d'auke kanta tace"kaifa kace mun bakada damuwa duk Inda nakeso naje"kuma wlh tunda nazo gidan nan ban tab'a zuwa ko inaba"harda gida nakeso dg nan naje na gaida su mama....Ada kenan yanzun na janye wannan zancen saida Amincewa ta zaki fita"dan girman Allah karkamun haka yaya Abdallah lawisa ta wuce komai Awajena kaima ka sani"ban kyautaba idan nak'i zuwa bikinta dan Allah ka....kina wahalar da kanki ne Amma bbu Inda zakije"idan kuma zaki iya fita ga hanya nan"wai ka manta irin AUREN da mukayi dakai ne?"tsaki yaja yana fad'in bansaniba"ko kin d'auka bansan menakeyi ba ko kuwa jahili kika d'aukeni?"Allah bbu ruwansa da irin Auren da mukayi"tunda dai na biya sadaki An shafa fatiha zance yak'are dole kimun biyayya"idan kuma tsinuwar mala'iku da b'acin ranki ta hanyar hukuntaki kikafi buk'ata kije ga hanya nan"yak'are maganar yana bud'e warmers d'in"ummu kuwa Aguje ta nufi d'aki tana gunjin kuka"shed'an na tunzurata kawai taje ta kwana gidansu lawisa idan Antaso dg wajen dinner"washe gari Akayi yini ta kwana gidansu"saita kirashi yabata takardarta"tuna kuma yadda iyayenta da mutane zasu fassara rabuwarta dashi wata ukku da aure yasaka taji fad'uwar gaba"gaba d'aya ta rasa mafita"tafi Awa guda tana kuka"idanuwanta sunyi jajir"dg k'arshe ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta kabbara sallar Azahar"bayan ta gama ta shirya cikin sabuwar dubai Abaya"ta fito parlourn ta zauna tayi tagumi"Ahaka sa'ada tayi knocking"batare data tambayi waye ba ta bud'e k'ofar"kallo d'aya sa'ada tayiwa idanuwanta gabanta yafad'i"ta shigo tana fad'in Anty harkin shirya??"bbu zancen tafiya sa'ada yayanki ya hanani zuwa bikin Aminiyata, wacce nakashe na rufe da ita bbu me ji"wacce ta fiyemun wasu dg cikin y'an uwana na jini....sai kuma ta fashe da wani irin kuka me cin rai"innalillahi wa inna ilaihir raju'un"gaskiya yaya Abdallah be kyautaba"me kika masa dazaiyi miki haka?"ni kaina asanina dake nasan kuna Abota sosai da ita"dan Allah ki dena kukan nan"bara na kira Ammi nasanar mata nasan zata mishi mgn"ah ah baby ki rufan Asiri dan Allah karki sanar mata"nasan bazai bari ba"shiru sa'ada tayi tana jin tausayin ummu Aranta"can kuma sa'adan ta fara janta da fira har k'arfe 3:16 tayi"sa'ada ce kawai tayi lunch ita cewa tayi ta k'oshi"wajen k'arfe 3:30 pm Abdallah da kamal suka shigo cikin parlourn"sa'ada ce ta Amsa sallamar kamal ta gaidashi"ummu kanta Ak'asa itama ta gaidashi"yanayin yadda yaji muryar ta da yanda tak'i yarda ta d'ago kanta ta kallesa ya tabbar masa da cewa Akwai Abinda yafaru"dining area suka wuce suka zauna shida Abdallah"sa'ada kuwa tanaji kamar taje ta yiwa Abdallah mgn kozai bar ummu taje"lura da hakan da ummu tayi yasakata cewa baby zanje ciki na kwanta kafin la'asar ta ida"kema kije wancan d'akin ki kwanta"zanje dai gida Anty Anjiman zan dawo"kanta kawai ummu ta gyad'a mata ta tashi ta nufi d'aki"itama sa'ada ta fita"wanda Abdallah yayi mamakin k'in kulasa da sa'ada tayi"Aransa yace"wato sbd ta gaya mata na hanata fita shine itama takejin haushina kenan??.... Abdallah! kamal yakira sunansa bbu Alamar wasa ko zolaya samqn fuskarsa"d'aure fuska yayi yadubesa beyi mgn ba"kaji tsoron Allah! kaji tsoron Allah!! Ai kasan kai nake tsoro ba Allah ba?"ni bance ba Abokina"ina gaya maka gaskiya sbd bakasan me gobe zata haifar ba"look kamal! Akanme zaka dinga mun irin wannan zaurancen?ka fito fili kayi mgn ba nok'e nok'e ba"yafad'a yana k'ok'arin zuba Abincin"me kayiwa ummu??"cikin zafin rai yace"ban saniba" dama kallonta kakeyi idan kazo harka lura tanada damuwa ne ko kuwa kiranka tayi ta kamaka k'arata???"Allah yabaka hak'uri miye Abin tada jijiyar wuya?"tun ranar dinner naku rabon danayi waya da ita kenan baka isa na maka k'arya ba"kallo dakake mgn bana yimata kallon da shari'a bata yadda dashi ba"nasan duk idan nazo gidan cikin raha muke gaisawa Amma yanzun banga hakaba"nasan kuma halinka ba dad'in zama dakai takeji ba"shiyasa na tambaya"tab'e baki big man yayi yace"to meye damuwar ka ko ruwanka da idan tana cikin damuwa??"d'an murmushi kamal yasaki domin wani abu daya fara hangowa"Amma Afili sai yace"karka fassaramun mgn idan bazaka fad'i me kamataba shikenan"tsaki Abdallah yaja cikin gadara yace"Anguwa zataje na hanata zuwa"Akanme?"Akan nina gadama"wai kamanta irin AUREN da kukayi ne?"bansaniba"koma miye na hana"shine taketa wannan fushi da koke koke"kasan k'awartata d'in na itace zatayi Aure....wai lawisa?"oho musu"gaskiya bakada kirki big man kuma baka kyautaba"kai kamanta yadda Akayita hidima da ita wajen bikinku??"d'age kafad'a yayi yace"su yadama Amma baratajeba"to meyasa ka hanata zuwa??"kaga kamal ka k'yaleni da surutun nan naka naci Abinci"kwantar da murya kamal yayi yana rok'onsa Alfarma da had'ashi da Allah da nuna masa idan batajeba batayima Abotarsu Adalciba"yaduba yaga idan shine yatashi Aure sai big man yak'i shiga hidimar komai kuma lafiyarsa qlau bbu wani uzuri me girma" Ai dole yaji zafin Abin Aransa"sai bayan yagama jan Ajinsa sannan yace"shikenan na Amince taje yau da kuma gobe d'in"kuma baby barata rakata taba"to shikenan kaje kasanar mata tunda kagama cin Abincin dan Allah"cewar kamal shima yana zuba nasa Abincin"big man bece komaiba ya mik'e tsaye yanata wani ciccin magani yanufi bed room d'in ummu"kamal yayi murmushi yana fad'in mace kawai ce zatayi mana maganinka big man"saidai jikina yayi sanyi danaga sauyi kad'an Atare dakai"naso naga sauyin fin haka tsawon wata ukku da Aurenku"Allah yasa hasashena gaskiya ne..... Ahankali yatura k'ofar d'akin ya shiga"ummu dake kwance samqn bed tana tunani ta juyo suka had'a ido"d'auke kanta tayi batace komaiba"kwanciyar ta mecece yanzun da la'asar??"iya Abinda yafad'a kenan kamar an masa tilas yanata kallonta"cikin fusata ta juyo tana fad'in ina ruwanka da kwanciyata??"okay shikenan dama nazo nace miki ki shirya zan baki Aron motata kije da ita"(motar million 40)"Amma na fasa yafad'a yana juyawa zai fita"da sauri ta diro dg samqn bed d'in cikin second 2 takai bakin k'ofar d'akin ta rik'e gefen rigar sa"murya a marairaice tace"dan Allah kayi hak'uri yaya Abdallah zanje"kuma nidai da motata zan tafi"juyowa yayi suka had'a ido"sunku yadda kanta k'asa tayi bata cika rigarsa data rik'e ba"yatab'e baki yace"ke kika sani koma Ak'afa zakije dama taimaka miki nayi tunda sadeeq na skul exams yakeyi"yau da kuma gobe"kawai na Amince kije"to shikenan nagode kabani key d'in na fita da ita pls"bece komaiba yazaro key d'in dg Aljihun wondonsa yamik'a mata yafita"lokacin kuma harma kamal yagama cin Abincin yana waje yana jiransa"shima saiya fita sbd Anata kiran sallar la'asar"ummu kuwa cikin farin ciki tayi sallah tafara shiri"d'inkin material ne pink tasaka gownt"ta d'aura d'an kwalin"tasaka mayafi da hand bag da takalmi duk pink"ba k'aramin kyau tayiba"wayarta ta d'auka ta kira sa'ada tasanar mata tasaka nata Ankon ta fito su wuce"bayan sun gama wayar ta d'an fesa turare"ta tsurawa kyakykyawar fuskarta ido ta cikin mirror d'in"ita kanta masha Allah take fad'i"tasan yau tabani da kallo wajen y'an gidansu musammun idan sukaga yanda ta sauya"key d'in motar ta d'auka ta fito main parlour hakan yayi daidai da shigowar sa'ada"ta kalleta tana dariya tace"Anya Anty yaya idan yaganki zai bari ki fita wasu su kalle masa ke??"irin wannan kyau haka masha Allah"kema ba dg baya ba baby"mutafi kar muyi latti"to Amma sai namiki photo awayarki ta snapchat"ummu batayi mgn ba suka fita"tasaka key ta rufe k'ofar" kafin ta mik'ama sa'ada wayarta"tana k'ok'arin yi mata mgn ta hango Abdallah dake nufo sashen......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥 *33&34* ........wani irin fad'uwar gaba ummu taji wanda batasan dalilin jinsaba"haka dai ta mik'ama sa'ada wayar"batare data koma kallon big man dake nufo suba....tunda yadoso Inda suke ya tsurawa saman farar kyakykyawar fuskar ummu ido zuwa kan k'afafuwanta"saidai fuskar nan tasa bbu fara'a ko kad'an"sa'ada na ganinsa ta nufesa tana fad'in yaya! yatsina fuska yayi ya kauda kansa" sbd fushi yakeyi da ita d'azun batayi masa mgn ba"bakin k'ofar yanufa bayan ya wuce ta gefen ummu datayi k'asa da kanta"sa'ada ta biyosa tana fad'in wayyo sweet heart menayi maka?"tafad'a tana k'ok'arin hugging nasa"saidai kallon daya Aiko mata dashi yasaka ta dakata tana turo baki"sai kuma ta kallesa tace"bansan laifin menayi maka ba yaya Abdallah"Amma nidai kayi hak'uri tafiya zamuyi kuma banida kud'in lik'i....muje ciki ki Amsa"iya Abinda yafad'a kenan yana bud'e k'ofar da key ya shiga"itadai ummu na tsaye gefe tana jinsu"Anty muje wajen yaya Abdallah"yanzun Ai ya kyauta tunda yabarki ko?"kije ke kad'ai zan jiraki Anan....bata rufe bakiba Abdallah yaturo k'ofar yafito"rafar y'an d'ari biyar guda 2 ya mik'o ma sa'ada yana kallon gefen da ummu take cikin nutsatstsiyar muryarsa yace"karki bari ku wuce 8 pm"bejira cewar taba yashige ciki"sa'ada kuwa duka kud'in ta mik'ama ummu tana fad'in gashi Anty inji yaya"banganeba baby?"kefa kad'ai yaba"ah ah wlh mu biyu ne yaba mawa ki Amsa dan Allah Anty kar muyi jayayya dake"ummu batayi mgn ba sbd dama bata fito da wasu kud'i ba"rafa guda ta Amsa ta saka jaka"ita kuma sa'ada tasaka gudar a hand bag nata"kafin tafara yiwa ummu zafafan pics kuma style's masu kyau"tana fad'in kinyi post a status"bana aza pics nawa a status baby"muje kinga biyar saura"kuma ta sanar mun k'arfe 6 za'a tafi zuwa 8 Antashi"ta k'are maganar suna jerawa suka nufi parking lot"da mamaki sa'ada ke kallon ummu dake k'ok'arin sqka key ta bud'e k'ofar motar Abdallah"Anty Amotar yaya zamuje??"Eh Aramun yayi sbd tawa bbu mai"lallai yaya Abdallah naji dake"iya sanina baya bada Aron motarsa ga kowa"murmushi ummu tayi tana fad'in nifa matarsa ce baby"dan yabani Ai ba Abin mamaki bane"tunda tawa d'in ma shine yasiyamun ko"hakane Anty"dg haka suka shige ciki"ummu na driving d'in cikin nutsuwa da nishad'i"tana ganin Abin kamar a mafarki"wai itace ke driving, kuma cikin wannan zuk'ekiyar mota haka"kasancewar dama tunda sadeeq ke koya mata motar bata tab'a fita ko inaba iyakarta cikin gidan tad'an zagaya shikenan"sunata firansu da sa'ada har suka iso Anguwar tudun wada"wanda kai tsaye ta layin gidan su lausy suka biyo.....lahhhh Anty ji wata can y'ar Ajinmu ce da Ankon jikinta"k'ilan cikin dangin mijin lausyn take"pls Anty ki tsaya mana"okay bara na tsaya ki sauka ni gida zan fara biyawa"kicewa lausyn gani nan zuwa yanxun"ta k'are maganar tana yin parking"sa'ada ta fito cikin nutsuwa ta wuce cikin gidansu lawisa...ummu kuwa tayi gaba"Adaidai layin gidansu ta tsaya"bayan ta gama parking ta bud'e k'ofar motar ta fito"tana k'ok'arin rufe k'ofar Asiya na fitowa dg cikin gidan da uban tsohon cikinta da Alama Aiken kanta zataje"kallo d'aya Asiyar tayiwa ummu ta d'auke kanta"ita kuwa murmushi tayi tace"Asiya kenan! kina ganina zaki wuce kamar ba yayarki bace nu?"tsaki Asiyar taja tayi gaba"ummu tace"Allah ya kyauta ta nufi soron gidan nasu"tun dg soro takejin kakarin Amai na goggo luba dake bayi "tana shigowa cikin tsakar gidan"ta sami babah zaune gefen tabarma yayi shiru"humairah k'aramar y'ar goggo luba na gefensa zaune da plate a hannunta tana kuka"da Alama yunwa takeji"yayinda mama na gidan su lawisa Anata hidima da ita"babah na ganin ummu ya fad'ad'a fuskarsa da fara'a yana Amsa sallamar ta"sosai ummu tayi mamaki"sbd ta saba dg zagi sai hantara ke had'ata da mahaifin nata"tana murmushi tace"baba sannu da gida"yauwa ummul khairy"har k'asa ta duk'a tana gaishesa"ya Amsa cike da kulawa da tambayarta yasuke"kafin yace"wajen bikin kika zone?"Eh baba"to Ai hajara ma tana can"Ai dama ban biyaba nan nafara zuwa"ke humaira kukan me kikeyi ne?"ummu ta tambaya"kukan yunwa takeyi wlh"to Abata Abincin babah"bbu ne shiyasa"subahanallahi! wlh kuwa Abubuwan sai Ahankali ummulkhairy"mamanki tayi girki tabasu uwarsu ta hanasu Amsa"dama yanzun Aminu ne k'arfin gidan idan yasamu"ni yanzun Aikin sai Ahankali"hand bag nata ummu ta bud'e ta zaro rafar y'an d'ari biyar d'in nan da big man yabasu na lik'e ta Ajiye gabansa tana fad'in ga wannan babah asiyi cefane insha Allah zan Aiko da kayan Abincin"ah ah y'ar nan karki roki mijinki komai"wannan ma nagode Allah yayi miki Albarka"Ameen babah tafad'a cikin jin dad'in Addu'ar tasa"wanda tunda take bata tab'a jin yasaka mata Albarka ba sai yau"babah ya d'auki kud'in yana niyar sakawa Aljihu goggo luba ta fito dg cikin bayi"itama da k'aton cikinta yayi k'asa"kallo d'aya zaka mata kasan batajin dad'i"dukda haka had'e rai tayi dataga ummu tsugunne gefen mahaifinta"ta kalli kud'in tana fad'in mlm sai muje Asibiti ko tunda ga kud'i ka samu ina zaton haihuwa ce zanyi....bbu Inda zamuje ki haihu a gida mana kamar yadda kukeyi"zancen kuma ki koma haihuwa na sokeshi Agidan nan ta kaina nakeyi nima.... mik'ewa tsaye ummu tayi tana fad'in goggo ina wuni?lfy qlau ta fad'a tana binta da wani irin mugun kallo na tsantsar hassada dajin zafi"har baba yalura da ita"to baba zan tafi can d'in na sami mamar Acan mu gaisa"to shikenan Allah yayi miki Albarka kya gaida mai gidan naki"dato ummu ta Amsa ta fita"goggo luba ta tab'e baki tace"su yaran nawa saika tsine musu Albarka ko?"tunda kaga kud'i da Abin duniya Ai dole kayita rawar jiki"tsaki baba yaja yatashi yafita yabar mata gidan"ummu kuwa tana fitowa zata shiga mota ta hango hjy yaya"da sauri ta ida shigewa cikin motar"tana hango hjy yaya ta glass tana tsaidata tayi gaba Aguje tabar wajen"har cikin get d'in gidan su lawisa ta shiga da motar"ta sami sa'ada cikin friends nasu Anata fira da ita"kowa kallon ummu yakeyi sbd yadda tayi wata irin canzawa"lawisa data had'e cikin gownt d'in material ta harareta tana fad'in ki koma Inda kika fito"hak'uri zakiyi k'awata"saida nasamu na rarrashi my hand some sannan na fito"duk k'awayen sukayi shewa"dg bisani ummu ta wuce cikin gidan wajen mama"bbu wata kunya ta rungume mama cikin farin ciki da tsantsar kewarta"umman lawisa nata kallonta tana fad'in masha Allah"ita kanta maman taji dad'in yadda taga ummu cikin kamala da shigar mutunci"sai taji hankalinta ya kwanta tasan tana samun zaman lafiya Agidan Auren nata.....sai wajen k'arfe 5:45 pm Anguna suka iso Aka fara jidar y'an mata"itadai ummu motarsu suka shiga itada sa'ada"sai k'awayen ta mutum biyu dake back sit"sunata santin motar"koda suka iso hotel d'in haka wasu suka dinga pics gefen motar"kowa na ganin ummu na cikin daula tunda take hawa irin wannan tsadaddar motar....koda zasu shiga ciki saida tasaka wani security ya kula mata da motar sannan suka wuce ciki"komai ana gudanar dashi yanda yaka mata"can sa'ada ta kalli ummu tana fad'in Anty muje muyi lik'i mana"kije kiyi ke baby"ke baraki yiba?"wlh kyauta nayi da kud'in nan"bbu damuwa ga nawa mu raba"be kamata kik'i yin lik'i ba kodan sbd yadda kuke da ita"ta fad'a tana zaro rafar kud'in ta ibi kad'an tabama ummu sauran"cikin nutsuwa suka shigo cikin filin rawar suka fara yiwa Amarya da Ango lik'i"Abin mamaki maza 3 suka rufu kan ummu sunata yi mata lik'i"lura datayi da hakan yasa ta fito dg wajen rawar"da hanzari wani had'add'en guy Acikin su yabiyota yana yimata sallama Abayanta"banza ta masa sai sa'ada ce ta sanar masa tanada Aure"sai yabasu hak'uri ya wuce"su kuma suka koma wajen zamansu"sa'ada ta zuba ruwa tasha"kafin ta tashi taje ta d'auki plate tabi layin Inda ake zuba gashashshen naman rago aka zubo mata"ummu tayi murmushi tana kallon ta bayan ta zauna sbd ita batajin zatama iya cin wani abu Awajen sbd idon mutane yamata yawa"bata gama wannan tunanin ba wayarta tayi ringing.....k'irjinta yayi wani irin bugawa sbd ganin *Azzalimu* ne ke kiranta"sanin halinsa idan tak'i d'auka k'ilan gobe ya hanata zuwa wajen yini saita d'auka"sa'ada dai nacin naman tana kallonta"tun kafin ta kaiga mgn big man cikin muryarsa data shak'e yace"K! kuna ina?"muna can mana"okay nanda 15 minit zuwa 20 minit ki tabbatar kun dawo gida"yanzun bakwai da rabi"Inda ke kad'ai ce bazan kiraki ba Amma yanzun sbd kinja baby shiyasa na kira"Allah ko?"bansani ba"to shikenan karka damu yanzun babyn zata dawo ni sai zuwa anji....baki isa ba"yakatseta a zafafe"kafin yaci gaba da cewa"muddin kika bari raina yab'aci har goben baraki jeba"yana fad'in hakan ya yanke wayar"sa'ada ta Ajiye cup d'in hannunta data sha lemo tace"halan yayan cewa yayi mutaho?"Eh baby bama zan yiwa lawisa sallama ba"muje kawai "dato ta Amsa suka tashi suka fita....sadda suka iso gidan Anata kiraye kirayen sallar isha'i"sa'ada part nasu ta wuce"ita kuma ummu ta nufo b'angaren su"key tasaka ta bud'e k'ofar ta shigo da sallama"uban gayyar na hakimce samqn kujera yana danna laptop dake samqn ruwan cikinsa"ya mik'e dogayen k'afafuwan sa samqn center table"yana sanye da Quarter d'in wando bak'i da farar t shirt"k'wayar idonsa tayi d'an ja"sbd yau da mura yatashi"yasha magunguna Amma sai Ahankali"dama shi itace ke wahalar dashi"da yayita gara yayi zazzab'in kwana 2 Aganinsa"sbd yana jumawa kafin ya warke idan yana yinta"muryarsa harta fara shak'ewa"beko kalletaba Ahankali tace"sannu da hutawa"be Amsaba saima yajeho mata tambaya da cewa "ina baby?"ta wuce cikin gida"ta k'are maganar tana isowa gefen k'afafuwan sa ta Ajiye masa key d'in tana fad'in nagode"dg haka ta nufi k'ofar d'akinta ta bud'e ta shiga"sallolinta tayi sannan tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga ta bacci me hannun best"tsayinta rabin cinya"kuma bayanta Abud'e yake sosai"wani irin kyau tayi kamar y'ar yarinya"turaruka ta shafa, ta fesa na fesawa"kafin ta fito parlourn sbd tasami Abinda zataci"sam ta d'auka Abdallah yakoma sashensa shiyasa gaba gad'i ta fito kanta ko d'an kwali bbu"tayi parking d'in gashin kanta da ba'a samu damar yimata kitson dataso taje yau ba......saidai tana fitowa tasami Abdallah zaune"shi kuma motsin bud'e k'ofar datayi yasaka yad'ago kansa"saidai baiga fuskar taba bayanta kawai yagani"so yakeyi ya kauda kansa Amma yarasa meyasa yakasa dena kallonta harta koma shigewa cikin d'akin?"yaja tsaki ya mik'e tsaye ya tattare inasa inasa ya wuce samansa"ummu kuwa hijab doguwa tasaka ta fito parlourn taga big man d'in ma yatashi"kai tsaye dining area ta wuce"ta duba warmers d'in Abincin"tuwan farar shinkafa malmala biyu yarage da miyar shuwaka dataji bushashshen kifi da ganda" cikin nutsuwa ta zuba ta fara ci da bissimilah".......k'at tayiwa cikinta"sannan ta koma d'aki tayi brush ta kwanta baccinta...... washe gari da safe da ummu ta tafi part nasa sbd ta gyara tayi mamakin ganin Abdallah kwance yana bacci a bed room nasa"tasan kuma irin wannan lokacin baya gida yana masjeed"idan yadawo kuma sai wajen 7:30 am yake shigowa"bata koma kallonsa ko gigin mishi mgn ba"sbd fuskar sama A rufe take" bath room ta wanke ta had'a masa ruwan wanka sannan ta fito ta d'an gyara d'akin"ta koma parlourn sa ta gyara"dg nan ta koma kitchen ta had'a musu break fast"sannan taje ta shirya"saidai koda ta fito main parlour wajen k'arfe 8:35 am sbd tayi break fast"sai kawai taji tanaso ta duba taga yatashi"itama kuma sa'ada shiru bata shigo ba"da wannan tunanin ta nufi sashen nasa"saidai still yana kwance rub da ciki yana bacci"saidai fuskarsa Abud'e take"Amma ba'a ganinta sai suman kansa kawai akegani ya cusa fuskar tasa cikin pillows.....gefen bed side drower ta zauna Ahankali ta d'an bubbigi pillow d'in daya aza kansa tana fad'in yaya Abdallah kana kuwa duba time??"shiru beyi mgn ba" da mamaki ka koma cewa"yaya Abdallah! da k'yar ya iya furta menene?"in bacin tana gab dashi da bazataji mema yake fad'a ba"cikin da burcewa tace"dama naga shiru baka fito ba"kuma ko wanka bakayiba shine nazo naga lafiya???"saida yad'an muskuta yana furzan da wani zazzafan huci dg cikin bakinsa"ya juyo zuwa rigingine yana yin Atishawa A wahalce yace"mura nakeyi"dg haka yayi shiru yana lalubar tissue dake samqn bed side drower"saidai idanuwansa lumshe suke"hancinsa yayi jajir....saidai ita ummu bata lura da laluben daya keyiba sai kawai taji tafin hannunsa samqn cinyarta.... Azabure ta kalli hannun nasa tana jin wani iri Ajikinta"be janyeba saidai taji yace"bani tissue"batayi mgn ba ta duba gefenta taganta"cira tayi ta saka masa cikin hannun nasa"sai ya janye yadora samqn hancin nasa yana bud'e idanuwansa da sukayi jajir ya azasu samqn baby face nata"sunku yadda da kanta k'asa tayi cikin y'ar siririyar muryarta tace"sannu ya jikin?"kansa kawai ya gyad'a mata yana maida idon nasa ya lumshe"ta mik'e tsaye ta fita dg cikin d'akin"kitchen ta nufa ta fara Aza ruwan zafi ta zuba kayan yaji irinsu karamfani citta,masoro,na'ana'a , tafarnuwa da lipton da sauransu"ta tsaya tsawon mintina 8 sunata dahuwa kafin ta kwashe cikin cup me d'an girma"ta zuba sugar kad'an ta d'akko wani cup d'in ta fito ta nufi samqn"yadda ta fita tabarsa haka tasamesa"saman bed side drower ta Aza shayin kafin ta duk'a gefen inda kansa yake" murya A tausashe me nuna tsantsar tausayi tace"Ayya yaya Abdallah katashi kayi brush kad'an sha shayi irin wannan zakaji sauk'i insha Allah....ya d'auki kusan second 10 kafin yabud'e lumsassun idanuwansa ya kalleta tana duk'en"sannan ya kalli shayin ta gefen ido yanata turiri"hak'uri zakayi ka d'aure kasha" maganin asibiti na mura bacci kawai yake sakawa"bece komaiba sbd kan nasa har ciwo yakeyi kuma be sami baccin kirkiba da k'yar yayi sallar Asuba ya koma ya kwanta"gefen bed d'in ta zauna tana janye bargon daya rufe jikinsa dashi.....saidai da sauri ta cika bargon sbd ganinsa datayi dg shi sai boxer Ajikinsa"body building d'insa ba k'aramin tsoro yabata ba"ta sunku yadda da kanta k'asa gabanta nata fad'uwa"shi kuwa sakkowa dg samqn bed d'in yayi har yakai bak'in k'ofar bath room d'in yace"ki fiddomun jallabiya"dato ta Amsa"bayan ta fiddo masa ta d'auki shayin ta koma parlourn sa tana shashshek'a masa"saida taga yayi daidai yanda zai iya sha"sannan ta tashi ta nufi d'akin"Ahankali ta tura k'ofar ta lek'o kanta"yana zaune samqn bed side drower yasaka jallabiyar"ya kama ido ya rufe"sallama ta amsa ya bud'e idon ya kalleta sau d'aya ya kauda kansa"gashi kasha kaji?"beyi mgn ba ya Amsa yayi bissimilah yafara kurb'a"dg farko yaso yadena sha"sbd yaji d'aci ga yaji yaji sosai"Amma saiya daure kodan sbd yadda yaga ta damu"shi Azatonsa bazama ta damu sbd beda lafiya ba.....yana wannan tunanin yaga tanufi k'ofa zata fita"ina zuwa?"yafad'a iya lab'b'ansa"zanje sbd kar baby tayita knocking"kansa kawai yagyad'a mata"yaci gaba da sha"yana idarwa yafara zufa da atishawa sai kuma yaji wani irin bacci"magani na ruwa na bature dake Ajiye samqn bed side drower ya d'auka yasha marfi biyu ya kwanta"wani nauyayan bacci yayi Awon gaba dashi"sai wajen k'arfe 11 na safe yatashi"saidai Ahankali kansa yadena ciwo"kuma mak'oshinsa yayi sauk'i"wanda Aransa yayi mamakin tayaya ummu tasan irin yadda ake had'a wannan maganin?"yana wannan tunanin yashige bath room yazuba ruwan zafi cikin ruwan data had'a masa yayi wanka"sosai yaji dad'in jikin nasa"bayan ya fito ya shirya cikin yellow d'in t shirt da jeans dark green"fuskarsa tayi haske hancinsa yarage jan"saidai har yanzun idanuwansa Akwai sauran ja cikin su"plate shoes yasaka yana rik'e da wayoyinsa yasakko k'asan da nufin yaje ya gaido Ammi kar taji shiru.....ummu kuwa bayan fitarta dg b'angaren nasa kitchen ta koma ta aza masa farfesun naman kan rago"ta zuba kayan yaji sosai"tana Aikin sa'ada ta shigo"Atare sukayi break fast"sai wajen k'arfe 11 ta idar da farfesun"sbd ta barshi ya dahu yayi ligub"bayan ta gama jera komai taje ta wanke hannunta tadawo parlourn suna fira sama sama da sa'ada"wacce rabi firan duk kan karatune sbd yanzun itace ke mata lesson"can dai ta tashi sbd ta dubosa"tana k'ok'arin hawa stars na biyu shi kuma yana sakkowa"hakan yasa ummu ta dakata"saidai bata yadda ta kallesaba"shi kuma ita yake kallo"saida yazo gab da ita kawai taji yakama hannunta"Ajiyar zuciya tasaki Ab'oye ta saci kallonsa suka had'a ido"ya jikin?"da sauk'i"yanzun nake cewa naje na maka mgn kazo kayi break fast"d'an shiru yayi sai kuma taji yace"sai 12 kema kin sani"yafad'a Ahankali yana d'an tari"hak'uri zakayi yaya Abdallah kodan sbd lafiyarka kayi yanzun "ko yanzun maganine zaka koma sha"zakaji dad'i, muryanka zai daidaita"ta k'are maganar suna jerawa suka iso cikin parlourn"sa'ada na kallonsa tace"yaya sannu ya jikin?"nifa naji sauk'i wama yafad'a miki?"Anty ummu ce tacemun baka jin dad'i"beyi mgn ba yacika hannun ummu yanufi dining area"biyosa Abaya tayi ta zuba masa farfesun a cikin plate ta zuba roman sosai"tana fad'in roman zakafi yawan sha"dg haka ta zuba masa doya da k'wai da soyayyar planten"sannan ta zuba masa irin shayin dayasha d'azun"shidai yana Aikin kallonta da Abinda ta zuba masa"cike da rarrashi tace"kaci komai zaka ji normal fa"Amma kuma naga kamar kin cika yaji ko?"ba sosai na sakq ba"to ki zauna mana"tayi mamakin maganar tasa ta k'arshe" saidai batayi mgn ba ta zauna "shi kuma tea d'in yafara sha"tas ya shanye sannan yafara shan roman da naman"yanata Atishawa da dari tana masa sannu"da bashi k'arfin gwiwar yaci lafiya tafi komai"kafin ya idar yayi zufa" hancinsa na zuba"ummu ta d'auki handcheef d'insa dake Ajiye samqn table d'in tana goge masa"can ya kalleta yace"pls ki barni haka na k'oshi"shikenan kabada gab d'in mintina 5 sai nabaka ruwa marar sanyi kasha....yana k'ok'arin mgn yaji sa'ada na waya da Ammi tana fad'in bafa sosai kebeda lafiya ba Ammi"kuma Anty ummu ta shareni ta yaya kawai takeyi ni tafiyata zanyi"Abdallah yatab'e baki yana fad'in maza kitashi kifi ruwa gudu"ummu ta kama dariya k'asa k'asa"sa'ada ta turo baki tana fad'in" Ammi kin gansu shida Anty ko?"sai takashe wayar ta mik'e tsaye zata fita"ummu ta dinga kiranta tak'i kulata....ki k'yaleta ko kema na b'ata miki rai"dama na lura kwana biyun nan kina shagwab'ata ko?"to yaya Abdallah idan bamu shagwab'ata nida kaiba waye zai mata haka"?kasan dai matar daddy bata damu da itaba"hakane"ni yanzun fita zanyi"haba dan Allah! kabari sai zuwa k'arfe 2 kad'an huta kasami sauk'i"barama na rage iskan fanka"ta k'are maganar tana tashi tsaye taje ta rage iskan fankan"sannan taje kitchen ta d'akko masa ruwa marar sanyi da cup tadawo tasamesa yakoma kan 2 seeter ya zauna"gefensa ta zauna ta zuba masa ruwan"sai bayan yagama sha yaduba time 12:10 pm"cikin sanyayyar muryanshi yace" *khairee*!.........har cikin jini da jijiyarta taji sunan"kafin ta kallesa zuciyarta na bugawa sbd mamaki dan wannan ne karon farko dataji sunanta Abakinsa"yana kallon ta ya girgiza kansa yace"ki hak'ura da rigimar bazan fitaba yanxun"zan je naduba Ammi saina dawo yau ai week end ne"gaba d'aya ummu jinta takeyi wata iri"kanta kawai ta gyad'a masa bata koma mgn ba"gashi yau sai taji muryansa yafi na kullum dad'i.....motsin mik'ewarsa tsaye yasaka tadawo tunaninta"har yakai bak'in k'ofa tace"Allah yatsare"da Ameen ya Amsa ya murd'a k'ofar ya fita"tasaki ajiyar zuciya tana maida numfashi kamar wacce tayi wani Aikin wahala"tafi mintina 10 zaune Anan "kafin dg bisani ta tashi ta tattara komai dake samqn dining table takai kitchen"inna uwani dake goge kitchen d'in bayan ta idar taci gaba da wanke wanke" ummu kuwa faten dankali da bushashshen kifi da Alaiyahu tayiwa Abdallah"sai wajen k'arfe 1:30 pm ta gama"bayan ta gama sallar Azahar ta d'aura towel da nufin ta shiga wanka wayarta dake samqn bed tayi ringing"ta nufi gefen bed d'in ta d'auki wayar ta duba"d'an murmushi tayi ta d'auka tana cewa"tuba nakeyi k'awata nasan kinji shiru banzoba ko?"dg d'ayan b'angaren lawisa tace"Eh wlh harma nafara zaton ko wannan miskilin mjin naki ya hanaki zuwa?ah ah wlh"to meyasa baki zoba har biyu saura ? wlh lausy yaya Abdallah ne bashida lafiya shiyasa datun 12 nama iso"yanzun haka yama d'an fita shi nake jira yadawo idan naga jikin nasa da sauk'i saina zo"lallai k'awata"idan bbu sauk'i fa??"ummu na k'ok'arin mgn taji mayataccen k'amshin turaren big man"ta juyo bayanta da sauri ta gansa tsaye gefen k'ofa yatsareta da rinannun idanuwansa da yake yawan lumshewa"kashe wayar tayi da sauri"sam bataji motsin shigowarsa ba"gashi k'aramin towel ne Ajikinta.......✍️✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *35&36* .......Da sauri ummu taja da baya tare da k'ank'ame jikinta gabanta na wani irin bugawa"gefen zuciyarta kuma wata iriyar kunyarsa ce na ganinta da yayi haka......big man kuwa jikinsa na jingine da bango"hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa"gudan hannunsa kuma yana shafa kansa dashi"yayinda lip nasa na k'asa yaturashi cikin bakinsa yana tauna tamkar zai hudashi"kallon k'asan ido yake binta dashi tun daga fararen k'afafuwanta datayima jan lalle na biki har zuwa samqn fuskarta"saidai yafahimci tana jin tsoro ko kunyar ya dinga ganinta irin haka....kusan second 5 bbu wanda yayi mgn cikinsu"shi dama yadawo ne daga masjeed kuma yajisa normal sai Abinda ba'a rasaba shine daya shigo yaga be gantaba"dalilin da yazo nan dan yafad'a mata ta koma dafa masa irin shayin d'azun"yasamu tana waya kuma duk Abinda take fad'a yanaji"saidai miskilin yama kasa mgn"ummu kuwa da sauri ta shige bath room banko k'ofar ta murza key"Abdallah kuwa takalmin k'afarsa cover shoes yacire yaje ya haye samqn bed d'in ta ya kwanta yana kallon sillin d'in d'akin"hankalinsa kwance tamkar yana cikin d'akinsa...tsawon mintina 15 ummu ta fito dg cikin bath room d'in"saidai ta yafo wani towel d'in samqn kafad'arta da nufin idan ta fito ta tsane ruwan jikinta dashi"saidai turus tayi dataga mutum kwance kan bed d'in ta"tamkar ta koma cikin bath room d'in haka taji"dan ita Azatonta yama jima da fita"d'aure fuska tayi tana kauda kanta tace"kaji sauk'i da Alama shine zaka fara da jan mgn ko?"kallonta yayi yaga tayi tsaye"yatsareta da ido be furta komai ba"dakai fa nake yaya Abdallah"ni katashi kaje d'akinka zan shirya"kawai saidai ka dinga shigowa bbu ko neman izini fisabilillahi"na gyara maka bed d'inka ka tafi can mana....ta k'are maganar tana nufar gefen mirror"Abdallah yatashi zaune yana fad'in ank'i atafi d'in"dama me gida da gidansa Ana masa shamaki da wani wajen?"juyowa tayi ta kallesa dariya na sub'uce mata"har fararen jerarrun hakoranta suka bayyana"shidai Abdallah yana kallonta bbu yabo bbu fallasa saman fuskarsa"saida ta gama dariyarta sannan tace"malam kadena kallonah dan Allah"kai yanzun bakaji nauyin furta me gida ba?"ka manta Auren dakayi ne?"gaba d'aya saima ya rasa me zai mata na kare kansa"ita kuwa bata koma mgn ba tana jiran yafita tafara shiryawa"sakkowa yayi dg samqn bed d'in yafara tunkaro Inda take"Atsorace taja baya tana fad'in toni mena maka fisabilillahi?"dan Allah kajira mana"banza yamata yana cigaba da nufar Inda take"da sauri tayi k'ok'arin nufar k'ofa yasha gabanta yana tab'e baki yace"matsalata dake gaddama"sannan baki iya k'watar kanki wajena"sannan ga tsoro ga jan fad'a ko?"nidai dan Allah kaje zan shirya"okay fita Anguwar yafi miki lafiya ta mahinmanci?"to Amma bakaji sauk'i ba?"ta tambayesa tana ja da baya"bbu laifi da sauk'i"kona koma dafa maka shayin?"kansa ya gyad'a mata"dama na dafa kamar nasan zaka buk'ata"kaje kasha sai kayi lunch pls"menene kika girkamun"tana nufar gaban mirror tace"faten dankali ne sbd kana mura nayi maka"saidai na sakq bushashshen kifi naga kuma bakacika son kifi ba"wai kinfi k'arfin ki juyo kimun mgn shine zaki juyamun baya?"wlh zanzo na fisge towel d'in naga yanda zakiyi....dan girman Allah kayi hak'uri nidai kaje ka zauna ka huta"bazan jeba har Abincin bazan ciba"Azatonsa zata rarrashesa sai yaji tace"shikenan Ai"bece komaiba yasaka takalminsa yafita dg cikin d'akin yabuga k'ofar da k'arfi"ummu ta tab'e baki taci gaba da shirinta"wajen k'arfe 3 ta fito"tayi kyau cikin Ankon Atamfa lemon green me zanen bak'i da fari"siket d'in me tsaga dg baya yaka mata sosai"ta yafa mayafi samqn kafad'arta bak'i"hand bag da takalmi masu tsini duk bak'ak'e tasaka"tasha make up gwanin kyau tanata k'amshi"Abdallah na zaune samqn kujera yanata cin magani"bbu yanda ya iya yaci Abincin da shayin"ummu ta k'araso tana cafe key d'in motarta ta zauna gefensa yakoma had'e rai"ita dariya ma yabata dan yanzun ta saba da halayensa"sannu da hutawa y'allabai"harara ya banko mata yak'i mgn"nidai pls zanje na zuba mai a mota kuma banida...sai kuma tayi shiru"tab'e baki yayi cikin cool voice yace"maganar bata dameki ba shiyasa bazaki fad'a ba"yak'are maganar yana binta da kallon k'asan ido....batayi mgn ba ta mik'e tsaye da nufin kawai ta tafi samqn nafef"Abdallah yayi saurin finciko hannunta tajuyo kamar zata fad'i"ya zaunar da ita gab dashi"murya bbu Alamar wasa yace"fad'amun menene ?"nidai dan Allah kabarni natafi bbu komai fa"koma matsowa gab da ita yayi har jikinsu na gugar juna"still yana rik'e da hannun ta"yadubi idanuwanta tayi saurin yin k'asa da kanta tana son k'wace hannun ta daya rik'e"bazan cikakiba saikin fad'amun ko kuwa ki fasa zuwa Anguwar"dama zance maka ne banida kud'in zuba mai shine fa"kuma ATM d'ina yayi espire"hmm! tunda nake dake kin tab'a cemun kinason na siya miki Abu kaza?"kokin tab'a cemun kina son na baki kud'i?"duk bakya cewa sbd kina ganin kinfi k'arfin Amsar Abin hannun mak'iyinki ko?"shiru tayi tanata kiciniyar k'wace hannunta"yatab'e baki yace"kitashi kije d'akina cikin lokar gado ki d'akko ko nawa kike so?"nidai takalmin nan sun cika tsini kaje ka kamun man....sai kuma tayi shiru data tuna waye big man ta isama ta Aikesa?"idan barakije da kankiba ki bari"murmushi ummu tayi Aranta tace wlh sai kaje ta hanya me sauk'i"Afili kuwa kukan shagwab'a tasaka ta kwantar da kanta gefen kafad'arsa murya can k'asa tace"zanfa iya fad'uwa kan stairs d'in can pls yaya Abdallah kaje kaji?.....da farko haushin yadda tayi masa yaji Aransa"Amma kuma ajikinsa sai yaji kamarma karta dena mgn"yana wannan tunanin yaji ta janye kanta tana fad'in ka cikamun hannuna"bakyaso naje na d'akko miki?"inaso mana"beyi mgn ba saidai gaba d'aya yajishi wani iri"tashi tsaye yayi cikin nutsuwa ya nufi samqn"be jimaba ya sakko da kud'i masu yawa Ahannunsa"Amamakin ummu sai taga rafar y'an d'ari biyar guda hud'u ya Aza mata samqn cinyarta" yana fad'in gashi nan saiki k'yaleni da wata rigima"kallon kud'in tayi ta kuma kallesa yana k'ok'arin zama gefenta"Ahankali tace"yaya Abdallah duk kana nufin da wannan kud'in zan zuba man?"kanki akeji idan zaki d'auka kije to idan bakyaso ke kika sani"nifa wlh ko 5k kabani nagode sunyi yawa zan d'auki dubu 50 nagode Allah yak'ara bud'i"haka nan yaji ya tsintsi kansa dajin dad'in Addu'ar tata"saidai beyi mgn ba ya fisge hand bag nata yabud'e yasaka kud'in ciki"ido cikin ido ya kalleta yana fad'in idan Abdallah yayi kyauta ba'a mayar masa"ki tashi da sadeeq zaku fita azuba miki man"shiya dawo ke ki wuce yana bakin get"tsabar mamakin big man kasa mgn ummu tayi ta mik'e tsaye ta tafi ,shi kuma yabi bayanta da kallo harta b'acewa ganinsa.... Agefen motarta ta sami sadeeq tsaye yana jiranta"kamar yadda yasaba ya gaisheta da ladabi ta Amsa tana bud'e motar suka shiga.....duk Abinda yaka mata Ayi saida sadeeq yaga Anyi sannan yabar ummu ta wucewarta Anguwa"wanda duk wani motsinta da bugun zuciyarta Abdallah take tunani....... misalin k'arfe 8:5 pm ummu ta turo k'ofar parlourn ta shigo da sallama"kasancewar saida ta tsaya ta bama Aminu 150k yaje yasiyo kayan Abinci yakaima baba injita sannan ta tafo gida"shiyasa har isha'i tayi mata waje"Abdallah na zaune kan kujera yunwa yakeji sbd ko dinner bata aza ba"yana jin sallamarta yamata banza"ta k'araso cikin parlourn tana fad'in yaya Abdallah ya jikin ?"bansaniba"sai yanzun kikaga damar dawowa ko?"wlh nad'an...bana son ji! yakatse mata mgn Atsawace"batare daya kalletaba"dan Allah kayi hak'uri"baran yiba"zancen fita kuma kingama"batace komaiba ta wuce cikin d'akinta"magrib da isha'i kawai tayi ta fito parlourn da hijab har k'asa d'inkin jalbab ajikinta"big man na zaune yana danne danne Awaya"kitchen ta shiga ta fara tunanin meye zata girka masa?...."shayin d'azun ta dafa masa sannan ta Aza indomie da k'wai"bayan ta zuba indomie d'in ta fito rik'e da cup d'in shayin Ahannunta"fuskarta bbu walwala sbd bataji dad'in disgin daya mata ba"gabansa ta duk'a ta Ajiye cup d'in saman center table tana fad'in kafara shan shayin kafin indomie d'in ta ida"banasha ! ki d'auki kayanki"shima indomie d'in bana ci"kije kiyi Abinda kika gadama"shiru tayi batace komaiba ta d'auki cup d'in shayin taje kitchen ta zubar"indomie d'in ta juyota cikin tray ta nufi d'akin ta"zama tayi ta kira sa'ada ta waya"ta sanar mata tazo suci Abinci"bbu jumawa ta shigo d'akin sukaci tare"saidai cikin zuciyarta ta damu da fushin da Abdallah keyi da ita"tana tunanin sbd takai dare ne yake fushi"bayan sun gama sa'ada ta fita da tray d'in takai kitchen tayiwa Abdallah sallama ta fita"shi kuwa gaba d'aya yarasa meyasa yakejin zafin fitar datayi takai dare?"sai tsaki yake ja jefi jefi"dg bisani ya tashi yakoma part nasa"kayan wanka yasaka yashige bath room"yafi mintina 20 sannan yafito ya shirya cikin guntun boxer ya kwanta"saidai yarage iskan fanka ,yakashe AC"kuma Alhamdllh yasami sauk'in murar bisa kulawar da ummu ta bashi yau"saidai kuma yana rufe ido zuciyarsa ta dinga hasko masa ita sadda take d'aure da towel da kuma jiya da dare daya ganta da kayan bacci"tsaki yaketa jaa"kamar zai huda harshensa"sbd haushin tunata dayakeji"sai wajen 11 pm bacci ya kwasheshi"washe gari da safe yaje masjeed koda ummu taje gyara d'akin be nan"har vests da jallaboyinsa guda 3 ta wanke masa da taga yajika su da klin a bath room"tana jera Abin break fast yashigo da milk d'in jallabiya Ajikinsa"yana ganinta ya had'e rai"da sauri ta duk'a ta gaishesa"bana so ki rik'e Abinki"mgn ta kikeji ne?"yafad'a cikin shan k'amshi yarab'a gefenta ya wuce"ummu ranta yab'aci matuk'a"tasha Alwashin fita harkansa"Abdallah kuwa daya shigo yaga ta gyara d'akin yaji sanyi Azuciyarsa"lokacin daya shiga bath room yaga ta wanke masa jallabiyoyinsa sai yaji dama d'azun be disgata ba"da wannan tunanin yayi wanka"saidai yayi niyar idan ta masa mgn yayi break fast zaiyi"lokacin daya gama shiryawa ya sakko down stairs d'in"bbu kowa a parlourn"fita yayi ya rufe k'ofar da key..... kimanin kwana 2 kenan ummu na wasar b'uya da Abdallah"tun ranar data gaishesa be Amsa ba ta dena girki dashi"gyaran d'akin ma ta dena yi masa"idan tasan yana gidan bata zama parlourn"idan kuwa suna tare da sa'ada ya shigo ko kallo be ishetaba"ita kanta sa'ada tana mamakinsu wata ran"dg ita sai sa'ada da mai Aikinta take musu girki"Abdallah kuwa ba k'aramin b'aci ransa yayiba da Abinda take masa"musammun yasaba itake gyara masa d'aki dan beson k'azanta"data dena saidai yanzun shine ke Ajiye Abinda yakeyi ya gyara Abinsa"saidai yasha Alwashin shima fita harkanta"Aganinsa sai me idan ta fita harkansa?"idan yaga dama saiya saketa su rabu da juna ba wata tsiya bace awajensa??"dama mutum ne shi dabai cika yawon mgn ba"kuma beda fara'a"sai yanzun Abin yamasa yawa"yanzun ko sa'ada be fira da ita sai y'ar mgn d'aya biyu shikenan....Ayau kuma laraba ya shirya tafiya k'asar malesia sbd dama duk k'arshen shekara yana zuwa can k'asar Abinciki lafiyarsa"tun wajen k'arfe 10 na safe yagama shiryawarsa be mayi break fast ba"ya bari saiya shiga jirgi tukum yayi can"sakkowa yayi downstairs da troley nasa yana jiran sadeeq yazo yafita dashi yakai masa mota"ya shirya cikin suit farare k'al ga sabon Aski da gyaran fuskan da aka masa jiya"sai yayi kamar irin black America d'in nan"masha Allah ! yayi kyau bana wasa ba"duk macen dataga big man indai bbu igiya ukku kanta dole ta kyasa...lolx"bayan ya ajiye troley d'in bakin k'ofa" ya nufi gefen kujera ya zauna yana tunanin yasanarwa wannan matsiwaciyar tafiyar tasa ko kuwa??"yana wannan tunanin ummu ta fito dg cikin d'akin ta Azatonta bema gidan"tana sanye da wondo pencil bak'i da riga bak'a me dogon hannu"kanta bbu d'an kwali"kayan sunyi bala'in fito mata da suran jikinta"kuma sun haska faran fatar jikinta"tana hango Abdallah zuciyarta ta buga ta juya zata koma"cikin kakkausar muryanshi da bbu wasa Acikin ta yace" *khairee* zonan! k'in juyowa tayi bata kuma tafi ba"shi kuma yana kallonta.....motsin turo k'ofar da sadeeq yayi yasaka ta juyo da sauri"saidai bataso sadeeq ya ganta da irin wannan shigar ba"gaisheta yayi yaja troley d'in yafita"ita kuwa idanuwanta cike da k'wallah ta nufi wajen Abdallah dake zaune yayi bala'in had'e rai"k'asa take k'ok'arin d'ukawa tamkar Ammasa tilas yace"zoki ki zauna a nan"yanuna mata kusa dashi"ni bazan zoba yaya Abdallah?"kaida bbu ruwanka dani"kema ba shareni kikayi ba?"zakizo ki zauna muyi mgn ko kuwa sai ranki yab'aci?"Ai duk wani guje guje da kikeyi sbd ki b'oyemun duk ina lura dake"batayi mgn ba tazo gefensa ta zauna"ya d'auki kusan second 10 kafin yace"malesia zanje yau"jirgin k'arfe 12 zan hau"5days zanyi nadawo"ki kula da baby da gidan"iya Abinda yafad'a kenan"yana zaro kud'i dg cikin wata leda dake hannunsa rafar y'an 1k guda 2 yamik'a mata yana fad'in gashi ki rik'e idan kunada buk'atar wani abu"k'in Amsar kud'in tayi"saima hararar kud'in da hannunsa tayi"duk yana lura da ita"ganin tana b'ata masa lokaci yasaka afusace yace"gashinan inkin gadama ki d'auka"da rabon kafin natafi sai nasaki kuka"yafad'a yana jan tsaki"ummu kuwa bata koma mgn ba"shi kuma ya ajiye mata kud'in samqn center table"Ahaka sa'ada ta shigo parlourn"dama tasan da tafiyar"kallonsu tayi tace"black and white"yaya kayi shigar fararen kaya ita kuma Anty ummu bak'ak'e"Abdallah beyi mgn ba yana danna waya"ummu kuwa mik'ewa tsaye tayi ta nufi d'akinta"da gayya ta dinga juya mazaunanta"abin mamaki Abdallah kuma idanuwansa na kanta harta shige cikin d'aki"saidai yaji haushin da bata yimasa fatan Alkhairi ba"saiya mik'e tsaye suka jera shida sa'ada ta masa rakkiya har bakin get"itama saida yamata warning ta kula da kanta"kuma ta dinga taya ummu kwana"sannan yabata dubu 50 yashige mota"tanata d'aga masa hannu har driver yaja motar suka fita..... sa'ada kuwa dukda tana yarinya sai taga ummu be kamata Ace mijinta zai tafi har wata k'asa batayi masa rakkiya ba"da wannan tunanin ta iso shashensu ummu d'in"tana shigowa tayi cin karo da kud'in da Abdallah yabama ummu"d'aukar kud'in tayi ta wuce bed room d'in ummu dasu Ahannunta"tana mamakin meyasa tabar kud'i nan bayan k'ofar rufe take ba'a rufe da key ba?.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *37&38* ........da sallama sa'ada ta shigo cikin d'akin tana fad'in Anty ga kud'inki da kika bari a parlour"kuma parlourn Abud'e bakisan wanda zai shigo ba ke kina cikin d'aki"ta k'are maganar tana aza kud'in samqn mirror"yayinda ummu dake kwance samqn bed ruf da ciki batayi mgn ba"Asalima tunda ta shigo d'akin kukan data rik'e d'azun takamayi"tana tunanin Ashe yauda ran kanta takeyi data fara zaton big man yafara sonta"sbd idan yadamu da ita ko yaya zaice ta kula da kanta"Amma wai ta kula da baby da gidan"be damu da ita da rayuwarta ba"sbd game son kud'i shine zai bata kud'i yatafi?"to ita bazata tab'a ko sisi ba"zata mayar masa da kudinsa idan yadawo....tana wannan tunanin sa'ada ta shigo"cikin dubara ta goge hawayenta Acikin pillow d'in ta d'ago kanta tana kallon sa'ada tace"nama manta na barsu can kai nane ke wani irin ciwo"subahanallahi! kinsha magani Anty? Eh nasha"yauwa Anty wlh inada wata matsala"tun jiya nake ta ciwon mara"yau da safe da zanyi fitsari naga jini A gabana"to saina tuna islamiya Ance mace tana yin jinin al'ada"kuma naga yanzun ban Ida cika 14yrs ba"kamar da d'azun nasanarwa yaya saidai na fasa"kuma Ammi na kirata da safen nan bata d'auka ba"tashi zaune ummu tayi tace"baby zoki zauna nan muyi mgn"bbu musu sa'ada tazo ta zauna gefen bed d'in...tiryan tiryan ummu tayi mata bayanin jinin al'ada"da nuna mata har y'ar 12 yrs ma zata iya farawa ba dole sai ka kai 15 yrs ko16yrs ba"dg k'arshe taje ta d'akko pad da pant d'inta ta nuna mata yanda zatayi idan zata saka pad"sosai sa'ada taji kunya"ummu tabata pad leda guda tace"kije ki Ajiye kina d'auka kina sakawa duk bayan awa 3"ki tabbar kin gyara jikinki kin shafa turaruka"sannan karki sanarwa kowa"Indan ya d'auke kimun mgn zan koya miki wankan"Ai na iya Anty sbd ana koya mana A islamiya"to fad'amun yadda Akeyi"cewar ummu"Akunyace tayiwa ummu bayani"gyaran data mata kad'an ne"ta kuma sanar mata Abubuwa guda ukku da idan tagani period d'in ya d'auke"sannan ta tsoratar da ita data nisanci kowane namiji daba muharraminta ba"sbd yanzun ta tashi dg sahun yarinya"duk bayanin daya kamata uwa ta gari tayiwa y'arta idan ta fahimci ta balaga to irin shine ummu tayiwa sa'ada"kuma Alhmdllh ta fahimci komai"ta kuma godema Allah daya bama yayanta mace ta k'warai meson danginsa"Amsar pad d'in tayi saidai ta kasa tafiya"kije mana baby"cewar ummu"kiyi hak'uri da Abinda zan fad'a Anty"meyasa bakiyima yaya rakkiya bakin get ba dazai tafi?"na rasa meyasa wani lokacin saina ganku kamar ba masoya ba"kuma nasan laifin yaya ne Anty"hmm! sa'ada kenan"dani da yayanki ki kallemu ki barmu kawai"shekarunki basukai na in sanar miki wani da abu daya shafemu ba"kawai kimana Addu'a kinjiko?"sannan karki sake koda wasa kiyiwa Ammi zancen mu"dato sa'ada ta Amsa ta fita dg cikin d'akin......tunda big man yatafi sai sa'ada da sadeeq da leemart suka zama y'an gidan ummu"gefe guda kuma ummu na waya da lawisa tana bata shawarwarin yadda zata janye hankalin Abdallah"yanzun haka ummun so takeyi yadawo ta lallab'a shi taje ta gaido Ammi sbd bata tab'a zuwa gidan Ammi ba tunda ta Auresa"sa'ada kuwa Anata period bata b'oyema Ammi komai ba dangane da Abinda ummu ta koya mata"Aranar Ammi ta kira ummu tana mata godiya da yanda ta kula da sa'ada da tarbiyanta...shi kansa Abdallah d'in saida ta kirashi ta masa warning Akan yak'ara rik'e ummu da daraja sbd irin ummu ake kira mace ta gari"takuma sanar masa yanda ummu ke kula da tarbiyyar sa'ada"sbd ko yaya ta tambayeta abu zatace Anty ta koya mata kaza da kaza"dato kawai ya Amsa mata Aranar... Ayau talata misalin k'arfe 11 na safe"Abdallah ne zaune Awani wajen cin Abinci"ya wanku cikin k'ananun kaya"yayi shiru yana danna waya be tab'a duk Abinda Aka Ajiyesa masa ba"yau kwanansa ukku kenan da zuwa malesia"kuma Ayau yagama duk Abinda yakawoshi k'asar"a lissafinsa yau kwananshi biyar rabonsa dayaci girkin ummu"dan tunda yazo nan saidai yasha tea sai snacks da lemo"daya fara cin Abinci zaiji babu dad'i"sai zuciyarsa ta dinga bujuro masa da son cin girkinta"ba k'aramin haushin kansa yakejiba idan yaji hakan"tun yana basarwa yana tursasa kansa harya dena"shigar kayan datayi Aranar dazai tafi malesia yakasa barin zuciyarsa"yanzun haka break fast ne yazo yayi Amma yakasa, yayi shiru"yana tuna maganganun da Ammi ta kirashi jiya da yamma tana masa game da ummu"harda gargad'in idan yayi gigin data sub'uce masa bazai tab'a samun kamar taba"shi kansa shaidane akan yadda ummu ta damu da baby da yadda take koyar da ita tarbiyya me kyau"abu kad'an yaji tace"yaya Anty ummu tacemun kaza bbu kyau ko be kamata ba"sannan yanzun ya fahimci shak'uwar da sukayi da sa'ada yasaka sa'adan rage shak'uwa dashi... Ajiyar zuciya yasaki kawai sai yatsintsi kansa da jin fad'uwar gaba"kawai sai yaji Ayau zai koma gida Nigeria"dan ransa yabashi kamar bbu lafiya"gashi dama yau wajen k'arfe 8 am yakira sa'ada bata d'auka ba"daddy da Ammi kawai yasamu ta waya sai kamal"dukda yana fushi da ummu yaji bbu dad'i dabata kirashi taji yana lafiya ba....wata zuciyar tace kaine yaka mata ka kirata kaji suna lafiya"Amatsayinka na wanda ya Ajiyeta"yaja tsaki yana tuna irin Auren da sukayi"Abincin dabai ciba kenan"yabar wajen yatari taxsi yatafi masaukinsa yafara tattara inasa inasa yafara shiri"sai bayan sallar Azahar wajen k'arfe 2 yahau jirgi"sai wajen k'arfe 5 na yamma suka iso Nigeria"kasancewar tun yana cikin jirgi yakira kamal yazo ya d'aukesa"Abin ban haushi shine kamal d'in yatafo da leemart"saida big man yazo yabud'e gefen me zaman banza yaganta"doguwar tsuka yaja ya maida k'ofar ya rufe da k'arfi yana bin kamal dake tsaye da wani irin mugun kallo yace"mlm bani troley d'ina"akanme zakazo da yarinyar nan?"shopping zamuje ka kirani shinefa muka zo da ita" tab'e baki yayi yana fad'in okay shi Abban ne ko mommyn suka barta fita yawan shopping tare da saurayi?"kamal ya had'e rai yana fad'in kasan Ai d'an iskane ni bazaka so tayi yawo dani ba"tsaki big man yaja yace"idan haka ka zata fine"dg haka yamatso ya fisge troley d'insa"yafara ja da nufin yaje ya hau Adaidaita"shi kuwa kamal yaji zafin Abinda big man yamasa saiya barsa be tsaidashi ba harya tafi"Abdallah kuwa yasha Alwashin Anjima zai shiga cikin gidan su leemart d'in yamata shegen duka"dg baya idan ta Auri kamal d'in tadinga binsa Inda zashi....horn d'in wata motace tasaka yadawo tunaninsa"ya kalli motar ya kauda kansa fuskarsa Ad'aure"preety ta fito tana wani yauk'i da yatsina tace" badai kadawo ba baby??"nadawo ko Aikena kikayine?"oh niba haka nake nufi ba"yanzun ina zakaje?"gida"yafad'a Atak'aice"okay muje mana ko Anzo d'aukarkane??"girgiza kansa yayi"to muje pls"bana buk'ata ke ina zakije da yamma haka?"yafad'a yana kallon shigar jikinta dake bayyana tsiraicinta"yaja tsaki Atake zuciyarsa ta tuno masa da ummu"be tab'a ganin tayi shigar banza ta fita da itaba waje...wai yau baby wani yab'ata maka raine?"irin wannan masifa haka"look preety idan kin gama mgn pls bud'e motarki kije bana buk'atar ki ragemun hanya"yafad'a Atsawace"gefensu ta kallah taga bbu wanda yadamu dasu sai motoci dake wucewa jefi jefi"marairaice murya tayi kamar zatayi kuka tana rok'arsa yashigo ta saukesa gida tunda kafin azo d'aukarsa yab'ata minti 30"beyi mgn ba yabud'e gefen me zaman banza yashiga"bayan ta shigo tafara jansa da fira yadakar da ita Akan beson hayaniya tabarsa"taja tsaki Aranta tana cigaba da driving shi kuma yana danna waya".....sam yama manta da cewa tare da preety suke"har tayi horn ta shigo get d'in gidan be luraba"saida tayi horn bakin get d'in shashensu sannan ne ya lura"tsaya na fita"iya Abinda yafad'a kenan"preety kuwa tasha Alwashin saita shiga ciki kodan ta k'unsawa shegiyar matarsa me kama da Aljannu bak'inciki"bayan ta gama parking d'in yafito"itama fitowa tayi ta bud'e boot ta fiddo masa troley nasa tana fad'in ba girmanka bane d'aukar kaya muje na kaima ciki saina tafi"miskilin be kulataba yayi gaba" saidai yarasa dalilin da gabansa keta fad'uwa"murd'a handle d'in k'ofar shiga cikin parlourn yayi"kasancewar bud'e take saiya shiga.....cikin k'asaitacciyar muryarsa me dad'in Amo yayi sallamar yana shigowa yafara jin kakarin Amai"ya hango sa'ada tsaye bakin k'ofar toilet d'in dake cikin parlourn da yunifoam Ajikinta na islamiya"cak yayi tsaye be furta komai ba"yana jin sa'ada na fad'in sannu Anty" kodai na kira yaya sadeeq yazo muje Akaiki Asibiti??.....sai kuma sa'ada ta juyo da sauri sbd jin sallamar preety data karad'e cikin parlourn"sam batamaji sallamar big man ba....sa'ada na juyowa suka had'a ido da ita tana jaye da troley"sai big man tsaye yana k'arema parlourn kallo"sosai sa'ada taji zafin ganinsa da wata"dukda tana yarinya tasan idan ummu tagani Ai bbu dad'i"dukda tasan halin yayan nata bbu ruwansa da mata"to meyasa zai shigo da wata???ke bakiji ina sallama ina matar gidan?"ko kuwa rashin tarbiyya yasaka bazaki Amsaba?"cewar preety tana bin sa'ada da kallon raini"sbd Azatonta ko k'anwar ummu ce"sa'ada kuwa kallon banza ta jefeta dashi tana murmushi tace" ko makaho yashafa ni yashafaki Ansan marar tarbiyya Acikin mu"dubeki da kayan dake jikinki kamar ba y'ar musulmi ba"da Alama bakibi Inda tarbiya ta biba"yaka mata Akoma islamiya"sannan dg k'arshe kiyi gaggawar barin nan kona baki kunya"kai kuma yaya saina fad'awa Ammi kazoma Anty ummu da wata Agida"ta fad'a cikin masifa tana matsawa sbd ummu ta wuce"wacce taji komai da komai"ranta kuma yab'aci matuk'a"tasan sbd ya k'untata mata shine zaizo mata da wata y'ar iska Agida bayan ita bama ishashshiyar lafiya ce da itaba"big man kuwa yaji zafin preety da kiran sa'ada datayi marar tarbiyya"saidai yana k'ok'arin yamata mgn sa'ada tafara gaya mata mgn"hakan yasa yayi shiru"kuma Azuciyarsa yayi dana sanin yadda harta biyosa"gefe guda kuma zai hukunta sa'ada data masa mgn bbu ladabi tana d'aga masa murya.....Inda suke tsaye shida preety data kasa mgn ummu bata kallah ba"tana sanye da wondo pencil dark blue da t shirt itama dark blue Ajikinta"ta d'aure gashin kanta da bant dark blue"kallo d'aya idan kamata zaka d'auka ba bahaushiya bace"sbd kayan sunyi bala'in haska farar fatar jikinta"k'ok'arin wucesu takeyi Amma jirin datake gani yasaka tayi baya luuuuuu kamar zata fad'i"sa'ada data nufota tasaki salati"Abdallah yayi taku biyu ya dira bayanta ta fad'o Ajikinsa"preety dake tsaye tun d'azun ta tab'e baki tana fad'in baby ina son mgn dakai"sannan wannan k'aramar marar kunyar (sa'ada) bawai zan barta ta gayamun mgn b.....doguwar tsuka yaja! yana kallon preety yana kuma matse ummu Ajikinsa tada haukace masa zata k'wace kanta"are you mad? yafad'a Aharzuk'e yana girgiza kansa yace"I hate you preety"dama sbd ki tada fitinah dakika saukeni kikace zaki shigo kamun kaya?"haba baby yak....yimun shiru! kije ki bani waje"kin kira baby da marar tarbiyya bayan ke bakida ita"yanzun kuma zaki kirata da wani banzan suna"kinsan wacece ita awajena?"koma baki saniba kin isa kizo ki sameta gidan yayan ta kici fuskarta?"idan kika duba jinina akwai nata haka nata jininma Akwai nawa Aciki"duk ranar da kika nuna kin koma sanina Arayuwar ki zan baki mugun mamaki"get out of my parlour now! yafad'a ahaukace yana huci"preety ta fashe da kuka tanayin dana sanin Abinda tayi ta juya ta fita"big man ya harari sa'ada yana jan kwafa"yayinda yake bin ummu dake jikinsa da kallo"har yanzun bata dena kiciniyar k'wace kantaba Awajen sa"sai sannan yaji jikin nata da wani irin mugun zafi"ga rawar sanyi tanayi"yabi kayan jikinta da kallo yayi shiru"ya lura yanzun batada kayan sawa sai English wears"cikin wani bak'on yanayi yajata suka zauna kan kujera ya zaunar da ita Ajikinsa"bata fasa son k'wacewa ba"duk gashin kanta ya bazo masa samqn fuskarsa"itadai sa'ada kanta ak'asa sbd taji nauyin ganinsu Ahaka....kukan da ummu ta fashe dashine yasaka sa'ada d'ago kanta da sauri tana kallonta kamar zatayi kuka tace"dan Allah yaya Abdallah ka cika mata mana tunda bataso"kuma tana jin jiki"banza yamata kusan second 10 kafin yace"zan hukuntaki very soon baby" ta hakane zan fidda rainin daya shiga tsakanina dake kwanan nan"zaki fad'amun yaushe tafara ciwon ko kuwa?"yau da safe ta tashi dashi"tsaki yaja yace"shine keda ita bakuyi hankalin kirana ku sanarmun ba?"shiru sa'ada tayi"yayinda ummu ta hak'ura da k'wace kanta sbd tasan ba cikata d'in zaiyiba"saidai kuka takeyi jikinta na rawar sanyi"ki tashi ki d'akko mun hijab nata muje Asibiti"yafad'a yana hararan sa'ada"bata damuba koma miye zai mata"Amma tasha Alwashin saita gayawa Ammi Abinda yakeyiwa ummu koda zai kasheta"da wannan tunanin ta shiga d'akin ummu ta d'akko mata dogon hijab me hannu d'inkin jalbab gogagga ta fito rik'e da ita Ahannun ta"batayi masa mgn ba ta Ajiye masa gefensa"itama ta d'auki tata hijab d'in dake samqn kujera tasaka"sbd tabisu Asibitin"lokacin har 6 na yamma tayi"Abdallah kuwa gashinta daya bazo masa yagyara mata yana d'ago fuskarta"tayi jage jage da hawaye ta tsuke red lips nata"idanuwanta A lumshe"beyi mgn ba yafara k'ok'arin sqka mata hijab d'in"wanda yafi mintina 5 yana sakamata hijab d'in harya gama"kasancewar jikinta bbu k'arfi gashi tana ganin jiri shiyasa ta hak'ura ta bari har yagama saka mata hijab d'in"gefensa ya zaunar da ita"yazaro handcheef dg Aljihun wondonsa yafara goge mata hawayen da suka b'ata mata fuska"kafin ya mik'e tsaye tamkar bayaso yace"zaki iya tafiya?"cikin rawar murya had'e da jin jiki tace"dan Allah ka k'yaleni ka fita rayuwata! bana son taimakon naka"ka wuce ka koma wajen wacce kukazo"karka manta wane irin Aure m.....ganin sa'ada na zaune yasaka yabige mata baki ya d'auketa kamar y'ar jinjira"yana kallon sa'ada yace"idan kin gadama ga phones nawa nan ki biyoni dasu ki rufe kofar"be jira cewar taba yanufi k'ofa da ummu yafita"kasancewar dama preety data fita bata rufe k'ofar ba abud'e take"sa'ada kuwa wayoyin nasa dake samqn kujera ta d'auka ta fito ta rufe k'ofar da key ta nufi parking lot.....✍️ ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *39&40* ......Lokacin da sa'ada ta iso parking lot harma Abdallah da ummu sun jima da shiga cikin mota"hakan yasa itama ta bud'e front seat ta shiga"driver yaja suka d'auki hanyar Asibiti"tunda suka shiga cikin motar ummu na zaune Ajikinsa"tana nishi da kirma"jikinta tamkar garwashin wuta sbd zafin zazzab'in data keyi"tayi iya k'ok'arinta na k'wace kanta dg jikin Abdallah Amma yak'i cikata"dg k'arshe Awahalce ta kwantar da kanta Ak'irjinsa ta lafe sbd sanyin datake ji"shi kuwa yayi mata zobe da hannayensa yayi shiru idanuwansa Alumshe"saida yaji Alamar Anyi parking sannan ya bud'e lumsassun idanuwansa yana shafa kansa batare daya kalli sa'ada ba yace"bani phones d'ina"batace komaiba ta mik'a masa"ummu data fahimci sun iso saita fara k'ok'arin janye kanta dake samqn k'irjinsa"dukda kwanciyar datayi Ajikinsa yamata dad'i sosai"musammun daddad'an k'amshin jikinsa dataketa shak'a"wanda duk k'amshin turaren jikinta dataji k'amshin na Abdallah saita nemi k'amshin turarukan ta ta rasa"saidai bataso tana yawan shige masa"dan dama tasha Alwashin lokacin dayake shige mata itama Alokacin zata juyashi yadda ta gadama.....meyasa bakyajin mgn *khairee*??"cewar big man bbu wasa Acikin muryarsa"be kuma cikata d'in ba"saima hannunta guda daya rik'e"gudan hannun nasa yana danna waya dashi.....ummu kuwa bata fad'a kiciniyar barin jikin saba kuma tak'i mgn"sa'ada kuwa fitowa tayi dg cikin motar"fuskarta bbu walwala" domin duk tadamu da rashin lafiyar ummun"tafi mintina 3 tsaye gefen motar tana ganin big man ta glass yana waya"kafin yagama ya bud'e k'ofar motar yafito rik'e da ummu"saidai be d'auketa ba"yadai rungumota Ajikinsa....kuka ummu ta saki me kama dana shagwab'a tana turjewa ga jikin nata bbu k'arfi"Abdallah kuwa yarasa meyasa yama kasa yimata tsawa ko fad'a?"kawai dai ya tsintsi kansa da k'in cikata"sa'ada kuma tana biye dasu"suna shigowa reception wani saurayi ya iso wajensu yanata washe baki ya kalli Abdallah yana fad'in y'allabai kun k'araso ne?"kansa kawai Abdallah ya gyad'a masa"to muje ga office d'in likitan can"yasan Aikinsa sosai"sannu madam! yafad'a yana kallon ummu dake jikin Abdallah tanata shure shure"haka nan Abdallah yaji zafin yadda saurayin nan me suna Hafiz yayima ummu sannu"fuskarsa Ad'aure yace"bbu doctors mata ne??"gaskiya yanzun bbu" sai zuwa 8pm , dayake sunfi yin dutyn dare dana safe"yanzun duk mazane saimu nurses"shiru big man yayi"cikin damuwa sa'ada dake tsaye gefe itada body guards nasa biyu da suka biyosa tace"yaya kuje pls tana jin jiki gashi magrib yakusa"bece komaiba yana rik'e da ita suka nufi office d'in ganin likitan"suna isowa bakin k'ofar shiga ciki Abdallah ya had'e rai cikin dakakkiyar muryarsa me dad'in Amo da sauti yace" wai wannan rigimar da kikeyi na meye?"na bana son kana shiga shirginane"tayi maganar agalabaice"tab'e baki yayi yace"in bacin neman lafiyarki yarataya A wuyana kin isa na kawoki Asibiti ne?sauran kimun musun da kika saba idan mun shiga"yak'are maganar yana murd'a handle d'in k'ofar suka shiga"murya can k'asan mak'oshi yayi sallamar fuskarsa bbu yabo bbu fallasa"doctor dake danne danne a laptop yad'ago kansa ya kallesu"Atake yashaida fuskar Abdallah"ya Amsa sallamar tasu yana kallon ummu data rufe ido tana turo baki yace"patient sannu"da Alama batama so zuwa Asibitin ba ko?"ko kuwa Allura take tsoro??"duk ya tambaya Atare yana kallon ummu"Abdallah kuwa wani irin yanayi na b'acin rai yaji sanadin surutun da doctor keta zubawa"wanda shi kansa yarasa dalilin dayasaka yaji zafin nasa"saidai baiyi mgn ba Amma kyakykyawar fuskar nan tasa A had'e take tamau"kujerah yaja ya zauna"doctor dai na kallonsu"ummu kuwa tun kafin yacika hannunta ta zauna samqn cinyoyinsa.....wani iri Abdallah yaji Ajikinsa"da wata irin kalasa data dirar masa lokaci guda"shi kuwa doctor sai sannan ya fahimci ummu matar Abdallah ce"hakan yasa yadena kallonta"yaci gaba da danne danne yana fad'in meke damunta??.....na bari ne kagama kallon nata saina sanar maka"cewar Abdallah cikin izzah"yana bin doctor d'in da wani irin shegen kallo"Atake yaji mugun shakkarsa" musammun da yasan wayeshi Agarin kaduna da kewayenta"Ayi hak'uri y'allabai"tsaki Abdallah yaja Aharzuk'e yace"bakasan miye Aikin kaba"dubata bai zaima dole Awajenka ba"saimu canza wani Asibitin.....saidai canzawar zai saka kayi nadamar kallon matar Aure"dan wlh zan iya sanadin daka rasa Aikinka har Abada"ko ina zakaje a fad'in Nigeria bazaka samu Aiki ba"yak'are maganar yana huci...subahanallahi! miyayi zafi haka?"dan Allah kayi hak'uri kuyi Abinda yakawoka kuje"idan kayi mun sanadin dana rasa Aikina ka cutar dani....yaya Abdallah! Ummu ta kirashi awahalce adaidai gefen wuyansa"tana sakar masa hucin numfashin ta me fitowa da zafin zazzab'in jikinta"saida yaji tsikar jikinsa ta tashi"yakasa mgn"ummu kuwa kama hannunsa tayi mai sanyi ta had'a danata me zafi ta rintse"cike da shagwab'a tace"nidai yadubani mu tafi Amai nakeji"ta k'are maganar Ahankali tana k'ara shigewa jikinsa sbd sanyin datakeji"Abdallah kuwa da k'yar ya iya d'ago kansa ya kalli doctor d'in dake gulmarsu Aransa "wai suna masa soyayyar Acikin office dukda matar tasa bata lafiya..... zazzab'i ne da Amai ke damunta! yafad'a cikin saita yanayin daya kejinsa Aciki"iya Abinda ke damunta kenan?"cewar doctor"Abdallah beyi mgn ba yamatso da fuskarsa saitin tata fuskar suka jeru"kunnansa na gugar gefen kunnanta tana jiyo k'amshin bakinsa da hucin numfashinsa ta lumshe idanuwanta"murya can k'asa yace"bayan zazzab'in da amai saime?"ita kanta ta shiga cikin wani yanayi daurewa kawai tayi tana tura fuskarsa har tana tab'o masa sajensa tace"sai ciwon kai da jiri"be janye kan nasaba dukda tana ture masa"sai yaji Abinda take masa ta burgesa"saiya kama hannun nata datake ture masa fuska dashi"by surprise taji yaciji lip nata na k'asa"da sauri ta bud'e idanuwanta dake lumshe suka had'a ido"wani iri taji ta rissinar da idanuwanta k'asa"Abdallah kuwa doctor ya kallah yana fad'in tana ciwon kai da ganin jiri"okay zan tura sunayen magungunan a pharmacy saiku Amsa"Amma yanzun idan kun koma gida Asaka towel Aruwan sanyi A dinga goga mata Ajiki sai Abata magani bayan taci Abinci"Abdallah beyi mgn ba yamik'e tsaye da ummu Ajikinsa"saidai tak'i bud'e idanuwanta"kanta kawai ta aza gefen kafad'arsa yasak'alo hannunsa gefen k'ugunta suka fara tafiya Ahankali har suka bar cikin office d'in"sa'ada na ganinsu ta k'araso da sauri tana fad'in sannu Anty"kanta ummu ta gyad'a mata"Abdallah kuwa Hafiz yakira ta waya yasanar masa yazo ya Amshi ATM yakai su fidda kud'insu ya Amso magungunan"kasancewar Hafiz d'in k'anin wani Abokinsa ne"suna anan tsaye kiran preety yadinga shigowa cikin babbar wayarsa"yaja tsaki yayi rejecting d'in kiran"sannan yayi blocking number d'inta"hakan yayi daidai da isowar Hafiz"bayan Abdallah ya mik'a masa ATM d'in yace"kasamemu a parking lot"dg haka suka fito haraban Asibitin"sa'ada nata yiwa ummu sannu "Ayanzun da suka shiga motar ba Ajikinsa ta zauna ba"Asalima nesa dashi ta zauna"tana dafe da kanta"saidai duk yanda take jin jiki Abinda yafaru tsakaninta da Abdallah cikin office d'in likitan yak'i barin ranta"duk idan ta tuna time d'in daya ciji lips nata"gemunsa yadinga gogo hab'arta sai taji tsikar jikinta ta tashi...Abdallah kuwa yana zaune gefenta yana danna waya can yakara wayar Akunne yana fad'in Ammi! sannu da gida"daga d'ayan b'angaren tace"yauwa yamai jikin kadawo ne?" Eh nadawo da yamma"munje Asibiti da sauk'i"dama sun sanar miki ne?"d'azun danaga shiru ta saba kirana kullum ta gaisheni saina kirata sa'ada ta d'auka tacemun batada lafiya baccima takeyi"shiru yayi sai kuma yace"da sauk'i gamu nan zamu dawo gida ma"kabata wayar muyi mgn"bece komaiba yamatso kusa da ita yakara mata a kunne"kasancewar tanajin wayar tasu yana kara mata tayi sallama cikin rawar murya ta gaisheta"ita kuma tayi mata ya jiki"wacce Ammin Azatonta ummun juna biyu ne da ita"bayan sun gama wayar ya janye yana bud'e k'ofar motar ya fita"sa'ada dake zaune gidan gaba ta juyo ta dubeta tana fad'in shine ni Ammin batace Agaidani ba Anty?ummu na k'ok'arin mgn Abdallah yashigo motar da ledar magungunan Ahannun sa"shima driver ya shigo yaja motar suka d'auki hanyar zuwa gida"sunyi shiru bbu me mgn cikinsu kowane da irin kalar tunanin dayakeyi har suka iso gida"lokacin Anata kiraye kirayen sallar magrib"fitowa sukayi daga cikin motar Abdallah na rik'e da hannun ta saidai tak'i yarda ta kallesa"har yanzun tana jin jiri da tukar Amai"k'ok'arin mgn yake mata tayi saurin cewa"pls kaje masallaci zan iya tafiya tunda ga baby nan"bece komaiba yacika mata hannunta"sa'ada tazo ta rik'eta suka tafi"Abdallah nata kallonsu dg bisani yajuya yatafi Ak'afa..... suna shigowa cikin parlourn ummu ta kwanta samqn 3 seeter"sa'ada ta Ajiye ledar magungunan ta wuce ciki tayi sallah"bayan ta gama ta fito da nufin tayiwa ummu mgn ta tashi tayi sallah saiga Abdallah ya shigo"harara ya sakarma sa'ada"tayi k'asa da kanta tana nufar k'ofa tayi fitarta"yabita yasakawa k'ofar key"toilet d'in dake cikin parlourn ya shiga ya zubo ruwa cikin wata silver ya ajiye samqn center table"sannan yanufi wajen troley nasa ya zuge zif d'in ya zaro wani towel k'arami fari me k'amshi ya maida ya rufe"cikin nutsuwa yaje ya xauna gefen k'afafuwan ta yana jin nishinta"ta takure jikinta gu d'aya ta cusa kanta cikin hijab d'in...sosai yaji ta bashi tausayi sbd shima sadda bashida lafiya ta kula dashi"hijab d'in yafara k'ok'arin cire mata Ahankali"ta sakq masa kukan ita yabarta sanyi takeji"be k'yaletaba yacire mata.....cak! numfashin ummu ya d'auke dataji Abdallah na k'ok'arin cire mata t shirt d'in jikinta"numfashinta be gama dawowa ba" taji yana balle mata bra....juye juye ta farayi tana fad'in dan girman Allah karka kallemun jiki ka barshi banaso! Abdallah beyi mgn ba"idanuwansa sun rine zuwa ja"yana jin wani irin bak'on yanayi Ajikinsa tunda yayi Arba da cikakkun nashanunta dasuke tsaye jajir dasu"yanaso yadena kallonsu Amma zuciyarsa tak'i barinsa"yana cikin wannan yanayin ummu tayi jarumatar fisgo rigarta ta aza samqn k'irjinta"yabi shafaffen cikinta da kallo kamar bata zuba masa komai"ya Ayyanah Aransa yana matso towel d'in cikin tattaro jarumta da nuna k'arfin hali yafara goga mata ajikinta da yayi mugun zafi"hannunsa guda kuma ya saka ya janye rigar"ummu ta girgiza kanta tana hawaye tana had'a tafikan hannayenta Alamar rok'onsa yadena"Amma yanuna bema san metake nufiba"gaba d'aya yafi maida hankalinsa wajen goga towel d'in samqn nashanunta"tun tana son guduwa harta hak'ura sbd jikinta bbu k'arfi"tanaji tana gani Abdallah yadinga goga mata towel d'in har zafin yarage sosai"sannan ya d'auki t shirt d'in yamayar mata Ajikinta"Amma banda bra d'in"ya aza kanta samqn cinyarsa yana shafa gashin kanta yace"bakiyi sallah ba *khairee*?"uhmm! kawai ta furta"fad'amun me kikeso kici saiki sha magani??"shiru tayi tak'i mgn"ya kalli dining area yaga warmers d'in Abinci jere"saima sannan yatuna da irin yunwar daya kwaso"janye kanta dg samqn cinyarsa yayi yanufi dining Area d'in"yaduba warmers d'in Abincin"shinkafa da miyar naman rago da coslow ne"yaduba flask yaji da ruwan zafi"zama yayi ya had'a mata tea me zafi"sannan yazobo Abincin rabin plate ya d'akko yazo ya ajiye samqn center table"cikin husky voice yake fad'in *khairee* tashi kici Abinci kisha magani"ko zuwa 8 sai kiyi sallar harda isha'i"yak'are maganar yana zama saitin kanta yad'ago ta"ta b'ata fuska tana sakin k'aramin kuka"yanata kallonta ya saka hannunsa gefen wuyanta yaji bbu zafin sosai"daurewa zakiyi kici"yafad'a yana d'aukar cup d'in tea d'in yafara bata Abaki"tanata b'ata fuska da k'yar ta shanye shidai yana Aikin kallonta"zata koma ta kwanta ya rik'eta yana fad'in ga Abinci nan kici sai kisha magani ko?...na k'oshi ka k'yaleni haka nan dan Allah"beyi mgn ba yajawo plate d'in Abincin ya motsa zai fara bata"ta Amshi plate d'in tafaraci da kanta da k'yar"sbd ita so takeyi yabar kusantota"dan ita kad'ai tasan metakeji Ajikinta idan yana shige mata"ga wata irin kunya tanaji daya kalle mata jiki"shiyasa taji yabata haushi"shi kuwa ruwa yaje da cup ya d'akko mata a kitchen ya Ajiye mata"bayan ya b'allo mata magungunan yace"gashinan ki sha"dg haka ya d'auki silver d'in da ruwan ke ciki yamayar A toilet d'in yazo yaja troley nasa ya haye sama sbd yayi wanka yaje yayi sallar isha'i..... misalin k'arfe 8:35 pm ummu na zaune gefen bed nata"da doguwar riga iya gwiwa ta bacci Ajikinta"kanta bbu d'an kwali gashin kanta ya bazo samqn kafad'unta tana rik'e da bant d'in"zazzab'in ya sauka harma tayi wanka da sallah"tayi shiru tana tunanin Abinda Abdallah ya mata d'azun"b'ata tab'a zaton zai damu ita har haka ba"tsaki taja data tuna da preety"gaba d'aya ta gaji da kwanciya shiyasa tayi zamanta....tana Ahaka big man yaturo k'ofar d'akin yashigo da brown d'in jallabiya Ajikinsa"fuskarsa tayi fiyau"saidai sexy eyes nasa har yanzun da jansu"da sauri ta juya masa baya"rufe k'ofar yayi yazo ya zauna gefenta yana fad'in menene kuma kike fushi??"yanzun yaya Abdallah ka kyauta Abinda kayi d'azun haka mukayi dakai dan Allah?"ta k'are maganar cikin kukan da bbu hawaye ta kife samqn bed d'in"shi kuwa yabi jikinta da kallo"musammun data juya baya sai k'ugunta ya bayyana sosai zuwa rabin cinyoyinta"sbd rigar ta d'age kuma ta lafe Ajikinta"rufe idonsa yayi sai kuma ya bud'e yana lasar busassun lips nasa cikin wata iriyar muryar dabata sanshi da itaba yace"na lura gaba d'aya baby ta bataki da rigima"yanzun ki tashi kije ku gaisa da daddy yana parlour na sanar masa bakya lafiya.....sosai ummu tayi mamakin wai yasanar masa"saidai kuma kunyar tashi yaganta takeyi"dukda jikinta yabata yak'are ma bayanta zuwa k'ugunta kallo"Ahankali tace toka tashi kaje gani nan zuwa"bbu Inda zanje yarinya"yak'are maganar yana kwanciya gefenta yajawo pillow yana doka mata samqn kanta da bayanta"bata kulashiba ta sauka dg samqn bed d'in da sauri"wajen prayer mate ta nufa ta d'auki dogon hijab d'in datayi sallah dashi tasaka"ko kallon gefen da Abdallah yake bata kallaba ta fita dg cikin d'akin"daddy da umma balki na zaune a parlourn kan kujera suna mgn"tayi sallama kanta ak'asa ta zauna kan carpet ta gaishesu"duk suka yimata ya jiki"umma balki ta mik'a mata ledar hannunta tana fad'in gashi inji daddynku"sannan ki dena shan kayan sanyi dana zak'i dan Allah"karki haifamun jika da mura"shidai daddy yanata murmushin jin dad'i"sbd ya d'auka da gaske juna biyunne"ummu kuwa gabanta ne yadinga fad'uwa"data fahimci makirar matar daddy nason ta gane tanada juna biyu ne ko kuwa?"Ahankali ta matsa ta Amshi ledar tana zuba godiya"suka tashi suka fita"d'aukar ledar tayi ta wuce d'akin"ta sami Abdallah na waya da Ammi yana fad'in bafatada komai Ammi zazzab'i ne kawai ke damunta....k'irjin ummu yabuga ! data fahimci itama Ammin duk kallon me juna biyun take mata"maida k'ofar tayi ta rufe ta Ajiye ledar samqn bed side drower"Abdallah daya kashe wayar ya fisgo hannun ta fad'o samqn jikinsa......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *41&42* ...... luuuuuu sukayi gaba d'aya suka fad'a samqn bed d'in"ummu ta saki k'aramar k'ara gabanta na wani irin fad'uwa sbd jinta samqn jikinsa ya matseta"danma sauk'inta guda da hijab Ajikinta... fad'amun menene nayi wanda ban kyauta?"bayan nasan nidai taimakonki nayi d'azun"yafad'a da precious voice d'insa yana rik'e hannayenta da hannunsa guda"gudan hannun nasa yafara k'ok'arin cire mata hijab d'in jikinta dashi"yanata binta da wani irin kallo be koma mgn ba"ummu kuwa turje masa ta dingayi Ajiki tana jan zuciya tak'i mgn"saida yayi nassarar rabata da hijab d'in dg k'arshe ya d'auki bant d'in daya gani a tsakkiyar bed d'in ya d'aure mata gashin dashi"wanda tana zaune A tsakkiyar cinyoyinsa shi kuma yana kwance"yanzun d'in ma ban kyautaba *khairee?*"yafad'a bayan ya gama d'aure mata gashin"dan Allah yaya Abdallah ka cikani kaje ka kwanta"hmm! baranjeba"menene Acikin ledar?"banduba ba daddy ne yabani"dg haka tafara k'ok'arin mik'a hannunta gefen bed side drower da nufin ta d'akko wayarta"big man daya lura saiya d'akko mata yana fad'in bakidama tsawo y'ar guntuwa dake"yak'are maganar yana mik'a mata wayar"ta Amsa tana fad'in kai kuma k'ato dakai ko?"waye k'aton??"da Alama lafiya kika samu sosai shiyasa kike jan fad'a ko?"bata kulashiba ta lalubo number d'in sa'ada da tayi seving da baby tayi dealing"bugu ukku sa'ada ta d'auka tana fad'in hellow Anty ya jikin ?"da sauk'i baby shine baki koma dawowa ba?"Ai naga yaya na nan shiyasa"Ai bana son jinyar tasa nafison taki"sbd shi bai iyaba ko Anty?"Eh mana"to Anty be kusa dake ko?"......ummu na k'ok'arin mgn big man ya fisge wayar yana fad'in magulmaciya ina nan ina jin kuna gulmata sb.... chakulkuli ummu dake jikinsa takama yimasa"bbu shiri yasaki wayar itama yacikata murmushi na sub'uce masa"tayi wuf ta d'auki wayar zata sauka samqn bed d'in ya cafkota yana murmushi"dan Allah kadena mun haka yaya Abdallah"ta fad'a tana kara wayar Akunne tace"baby kina jina?"Eh Anty"kizo yanzun zamuci wani abu me dad'i"tana fad'in hakan ta yanke wayar"wato sbd rowa ni shine bara'a ci dani ba?"yak'are maganar yana tuna rabonsa da Abinci harya manta"ummu kuwa tab'e baki tayi tace"ka manta kadena cin duk abinda yafito dg hannuna?"nadena ci ko kika dena bani"dan Allah zan rok'ek'a"bazan miki koma miye ba"yafad'a yana cikata ta matsa da sauri ta yayo hijab ta rufe jikinta"beyi mgn ba yana dai kallonta"dan Allah katafi yaya Abdallah"karka manta wannan Auren da muka....ya isa haka! ganina dai ne baki buk'ata ko?"to zan tafi kuma wlh kika sake kikayi waya da wani banza ban yafe miki ba"yak'are maganar cikin zafin rai yana mik'ewa tsaye"subahanallahi! wanene zanyi wayar dashi?"ta fad'a da rauni a muryarta"batare daya juyo ya kalletaba yace"kin fini sanin ko waye"kuma kije ki cigaba da duk Abinda kikaga dama"rabona da Abinci nama manta Amma ke bakida damuwa da haka sai cab'amun mgn kikeyi son ranki ko?"wlh wlh wlh!!! kinji na rantse miki baki isa na miki k'arya ba kikayi waya dashi saina saka an rufesa"yak'are maganar cikin wata razananniyar murya"cikin wani yanayi ummu ke fad'in mekake nufi yaya Abdallah?"ko mubashshir kake zargin zan kira?"a mugun fusace yajuyo suka ido"sosai ta tsorata da ganin rinannun idanuwansa da sukayi jajir cikin k'ank'anin lokaci"ta d'auke kanta"shi kuma ya matso yana fad'in dan Allah maimaita sunansa"nace ki maimaita mun?"yafad'a atsawace"sosai ummu dake samqn bed ta tsorata da yanayinsa"tana k'ok'arin mgn sa'ada ta tayi knocking"da sauri ummu tace ta shigo"Abdallah yaja tsaki adaidai sadda sa'ada ta shigo"tana ganinsa ta juya da nufin ta koma cikin parlou sbd Ammi ta mata gargad'in idan Abdallah da ummu suna tare ta dena musu zaune"baby ina zakije ?"cewar ummu"zan koma parlour ne"ta k'are maganar tana matsawa sbd ganin fuskar yayan nata bbu Alamar rahama Acikinta"Abdallah be kalletaba yafita dg cikin d'akin yabar musu daddad'an k'amshin turarensa"sa'ada ta shigo ta zauna kan sofa" ummu kuwa gaba d'aya yanayi biyu ta tsintsi kanta Aciki"na farko farin cikin Abdallah yafara sonta tunda yafara kishinta"na biyu kuma yanda yayi fushi haka sai taji bazata iya bari ya kwana yana fushi da itaba"gashi itaba ishashshiyar lafiya ce da itaba"tun kafin su had'u to Abdallah har suyi fad'a ta kamu da sonsa"Aranar data tab'a hangosa cikin mutane zasu zauna Awannan garding d'in..... Anty wai lafiya??"sa'ada ta katse mata tunani"bbu komai baby ga wannan daddy yazo ya dubani yabani" duba kiga miye Aciki? zanje na kaiwa yaya Abdallah coffee"dato sa'ada ta Amsa"ita kuma hijab iya gwiwa ta d'akko ta saka zaman rigar baccinta" sannan tabaro d'akin ta shige kitchen"coffee ta had'a masa me zafi"sannan tazo ta zuba masa duka Abincin dayayi saura A babban plate ta zabga namomi ta jera cikin tray"ga drinks da cups Agefe duk ta Ajiye"sannan ta d'auka ta nufi samqn nasa"bbu kowa a parlourn"dukda yau 3days kenan rabon da'a share parlourn Amma hakan be hana parlourn yin k'amshi ba"bbu wanda zaice yayi 3days ba'a share ba"gabanta nata fad'uwa ta tura k'ofar bed room d'in"big man na kwance samqn bed d'in dg shi sai boxer"yadafe kansa dake sarawa"yana jin haushin kansa akan meyasa zai damu da ummu bayan ita baya gabanta??.... Abin mamaki kuma daya rufe ido hango Albarkatun k'irjinta yakeyi"duk sai yaji mutuwar jiki da kasala"yana tambayar kansa meke damuna wai??....yana a wannan yanayin yaji motsin tura k'ofar datayi"saidai Abin mamaki zuciyarsa na addu'ar Allah yasa ummu ce"janye hannunsa daya dafe kansa yayi suka had'a ido da ita"had'e rai yayi yana daga kwancen yace"waya kawoki d'akin wanda kika tsana?"ba cewa kikayi natafi d'akina ba?"sbd zakuyi waya da wani banza"batace komaiba ta Ajiye tray d'in dg gaban gadon"gabanta nata fad'uwa sbd yadda ta gansa ahaka Amma haka ta d'aure ta hauro samqn bed d'in ta zauna dg gefen k'afafuwan sa"saidai bata yadda ta kallesaba cikin sanyin murya tace"kayi hak'uri yaya Abdallah ka jira na maka bayani idan zaka fahimta"dukda bana jin dad'in jikina haka na daure sbd bana so kanamun wani zato daban"mubashshir dakake mgn tun saura kwana 8 d'aurin Aure na dakai rabon danayi mgn dashi kona sake ganinsa"iya Abinda na sani idan har na kulasa yanzun Akwai zunubi"na bari sai ranar da muka rabu dakai sannan zan iya kiransa....kinada contact nashi kenan?"yafad'a fuska Ad'aure"nidai ba wannan ba katashi kaci Abinci kar ulcer yaka maka"bazan ciba"murmushi tayi ta fad'o samqn jikinsa ta sakq kukan shagwab'a tana shure shure da k'afafuwanta....da mugun sauri big man ya rintse idanuwansa cikin fisgo mgn yace"ya isa my *khairee* zanci kinjiko?"yafad'a yana k'ok'arin son ya cire mata hijab d'in"nidai yaya Abdallah katashi kaci dare yayi zanje na sallami baby na kwanta"kije ki sallameta sai kizo mu kwana nan ko?"gabanta yafad'i tayi saurin janyewa dg samqn jikinsa"kasancewar jikin nasa ya mutu murus yasaka beda k'arfin dazai rik'eta"ya kuma fahimci kunyar ganinsa haka takeyi"shi kansa besan meyasa yace"tazo su kwana Anan ba"zanje saida safen ko?"shiru yamata yak'i mgn"ita kuma tana tsaye"sai tayi murmushi ta duk'a gaban gadon ta d'akko cup d'in coffee d'in ta matso tana fad'in tashi kafara shan wannan pls"beyi mgn ba yatashi zaune"ta mik'a masa ita kuma ta tashi tsaye"dan idan tana ganinsa Ahaka ba k'aramin tsoron sa takejiba"sannan ta fahimci har yanzun da sauran Abdallah be gama shiga hannu ba...idan kin sallami babyn ki dawo kitafi da kayan"big man yakatse mata tunani"dato ta Amsa ta fita dg cikin d'akin"saidai tasha Alwashin bbu wata dawowar da zatayi"bed room nata ta koma tasami sa'ada taci gashashshiyar kazar ta bar mata sauran"tana ganinta ta mik'e tsaye tana fad'in Anty bara naje na kwanta"gobe Akwai skul"to shikenan baby"dg haka sukayi sallama"sai bayan ummu ta gama yin Abinda yaka mata ta kwanta bacci..... Abdallah kuwa sosai yaci ya k'oshi"bayan ya idar yayi Alwalah yayi shafa'i da wuturi yayi wanka ya kwanta"lokacin harma ya cire ran da ummu zata dawo"saidai yaji haushin Abun sosai....washe gari da safe wajen k'arfe 8:11 am Abdallah ya sakko down stairs d'in yaci wankan k'ananun kaya"yayi wani irin mugun kyau yanata zabga k'amshi"ummu na zaune Acikin kujerun da suka k'awata parlourn tana kallon wani American firm"tana sanye da riga t shirt fara k'ar da siket d'in jeans bak'i ta tsuke da belt"kanta mayafine bak'i ta yane kanta dashi"tayi y'ar rama"gabanta ruwa ne cikin cup da magunguna da alama ta gama sha"satar kallon mutumin nata tayi yanata wani shan k'amshi da basarwa beko kalletaba"sbd fushin tak'i dawowa bayan yace ta dawo" Ahankali tace"ina kwana?"dukda taji haushin yadda yaketa wani ciccin magani"be Amsaba sai cewa yayi ya jikin naki?"da sauk'i"bece komaiba yanufi k'ofa zai fita....yaya Abdallah! tsayawa yayi ya juyo fuskarsa"Atake ummu taji yamata wani irin mugun kwarjini"murya A daburce tace"d'akin naka A bud'e yake?"miye zakiyi?"zan gyara ne"bana so"iya Abinda yafad'a kenan yafice dg cikin parlourn cike da izzah"ta tab'e baki tana fad'in kaji dashi"dg haka tayi kwanciyarta samqn kujerar ta d'auki wayarta da nufin ta kira Ammi da mama da lawisa"ta jima a parlourn har bacci tayi"saidai jikin da sauk'i bbu zazzab'in sai ciwon kai"haka ta d'aure wajen 12 pm ta shiga kitchen ta Aza musu lunch..... Abdallah kuwa gaba d'aya Abinda yafaru jiya tsakaninsa da ummu yakasa barin ransa"koda yashiga office tunani kawai yakeyi"har 12 tayi be koma gidan yayi break fast ba kamar yadda yasaba yi Abaya"wajen k'arfe 12:35 pm kamal yaturo k'ofar office d'in nasa yashigo da sallama ciki ciki sbd yazo suyi mgn game da wata k'anwar hajiyarsa dake son siyan kaya wajen big man"sai kuma preety data je office nashi tana masa kuka yabama big man hak'uri sun sami matsala"dukda shima fushin yakeyi dashi sbd Abinda ya masa jiya" haka nan dai ya d'aure yazo"big man kuwa Amsa sallamar tasa yayi yana tab'e baki yace"na d'auka sbd ita wannan k'aramar Alhakin ka rabu dani?"hmm big man kenan"zancen leemart na maka kanuna bakaso sbd haka Abarsa"yak'are maganar fuska bbu walwala yana zama kan kujera"saidai kafin yayi wata mgn Anturo k'ofar"Abdallah be kalli k'ofar ba kujera na lulawa dashi"saida yaji Anyi sallama sannan yad'ago kansa....ido hud'u sukayi da mubashshir.....girar sama data k'asa big man ya had'e cikin tsantsar rainin wayo yake kallon mubashshir d'in"wanda yasha wankansa cikin light green d'in shadda"bacin bugawa bbu Abinda k'irjinsa keyi sbd ganin irin kallon da big man ke jifarsa dashi"yazata zuwa wajensa yanuna yana buk'atar yasaki ummu ya Aureta Abune mai sauk'i" sai yaga Akasin hakan"kamal kuwa beyi mgn ba yana dai kallon big man daya nuna kamarma be tab'a sanin waye mubashshir ba"shi kuwa mubashshir k'arasowa yayi yana bama kamal hannu suka yi musabuha"k'ok'arin zama yakeyi kan kujerar dake kallon kujerar da kamal yake zaune"Abdallah yakatse masa hanzari wajen fad'in who are you??"da mamaki mabashshir ya kallesa yayi k'asa da kansa yana fad'in y'allabai baka ganeniba?"tsaki Abdallah yaja yana fad'in kaga mlm kayi bayani idan baza kayi ba you can go"yafad'a yana d'age kafad'a"kamal kuwa yadda yaga Abdallah yayi yatabbatar masa da cewa Abdallah yasan wannan guy d'in"dan yasan halayen big man ciki da waje"mubashshir kuwa zama yayi yafara gaidashi"be Amsaba yana danna waya kujerah na juyawa dashi"idan bbu damuwa ko wannan bawan Allah d'in zai iya bamu waje?"kamal na murmushi ya mik'e tsaye yafita dg cikin office d'in"Abdallah dai baiyi mgn ba"kan mubashshir Ak'asa yace"dama Akan zancen ummulkhairy ne! inaso dan Allah kasaketa idan tayi idda zan Aureta.... Abdallah ya d'auki kusan mintina 3 kafin ya mik'e tsaye ya matso gefen da mubashshir ke zaune yace"kagama ne?"nace ka gama?"yafad'a Afusace yana ci gaba da cewa"Ada nayi niyar sakinta Amma yanzun sbd zuwanka yasaka na fasa"kaje kayi duk Abinda kake ganin zaka iya"saidai iname tabbatar maka da cewa kaida ita har Abada koda bana numfashi Adoron k'asa kuwa"mubashshir ya mik'e tsaye idanuwansa jajir yace"haka kace?"kaji! maimaitawar beda Amfani"to shikenan nagode da butulcin daka mun"Amma wlh dg kai har ita ummun sai kun san kunci Aman....wata iriyar chakuma big man yamasa"wacce bisa tilas yasaka mubashshir ya had'iye sauran maganarsa" yana huci yace"karka koma Ambatar sunanta"bazan rok'eka ba saidai na maka gargad'in fita sabgarmu "ko kuwa na b'atar dakai da Ahalinka....zaka iya yimun komai sbd kanada kud'i"kamata yayi ka Ajiye tursasani mu fafata Awajen ta"hank'adasa Abdallah yayi da k'arfi harya kusan fad'uwa" yana girgiza kansa da wani irin tone yace"bazan fafata dakai ba"domin in kaji Ance a fafata to k'arfi yazo d'aya kenan"saidai inaso kaje ka tambayeta dani dakai waye zata zab'a??"kai A haukanka zan yarda nayi irin wannan Auren"??"yaka mata ka koma islamiya"inaso yazama shine na farko kuma na k'arshe dazaka koma kwaso k'azamin jikin ka kazo mun"idan kuwa tsautsayi yasaka kazo...hmmm! yafad'a yana sakin wani irin munafukin murmushin daya fito masa da haibarsa" ya d'allah yatsunsa biyu sukayi k'ara"mubashshir yatsorata sosai da Abdallah"ya tabbatar koda k'wanji zasu gwada dashi bazai iya bigesaba saidai su daki juna ko kuwa Abdallah yadakesa...zaka fita ko kuwa??"big man yakatse masa tunani Atsawace"mubashshir bece komaiba sbd gudun karya jawowa kansa Abinda yafi k'arfinsa" saidai ransa Ab'ace yajuya yafita"Abdallah kuwa ya hau kan d'okin zuciya"Atake ya fita ya sallami sakatarensa wanda shine yabar mubashshir ya shigo"yanayin da kamal yagansa Aciki yasaka yakasa yi masa mgn Akan ya hak'ura yamaido mutumin bakin Aikinsa"saidai ransa yabashi koma miye zuwan wannan saurayin nada Alak'a da b'acin ran Abdallah"hakan yasa ya barshi da nufin zuwa gobe sunyi mgn"Atare da kamal d'in sukayi sallar Azahar"shi Abdallah Aka wuto gida dashi"ya kwaso yunwa da b'acin rai"wani irin haushin kansa yakeji dabai gwada k'wanji da mubashshir ba......ummu na zaune a parlourn ya shigo bbu ko sallama"kallo d'aya ta masa ta fahimci ransa ab'ace yake"saidai ganin beyi sallama ba daya shigo sai tayi biris dashi"kuma dama disgin daya mata d'azun da safe yabata haushi....Amamakinta sai taga ya Ajiye jakarsa ta zuwa office samqn center table da phones nasa"yakuma zo kusa da ita ya zauna"har jikinsu na gugar juna"gashi kan 2 seeter ne dg gefen ta bbu space d'in da zata iya matsawa"Amma saita share tak'i kulashi"k'afarsa me takalmi sawu ciki ya Aza zai take mata k'afa"tayi saurin janye k'afarta"cikin tsiwa tace"malam ina ruwana dakai?"tunda ka shigo na maka mgn,ko kuwa fitinar daka dena takalata shine zaka tado???"bansaniba"ina wayarki?"yafad'a bbu Alamar wasa Acikin muryarsa"menene zakayi da ita kake tambaya?"tsaki yaja ya d'auki wayar daya hango samqn center table a Ajiye"ka bani wayata nace ko?"banza yamata yashiga contact yayi searching sunan mubashshir"Amma be gani ba"ya kalleta ta sunkuyar da kanta k'asa" fad'amun sunan da kikayi seving number sa dashi"wanene wai?"kin fini sani"yah salam! wai meyasa kake haka yaya Abdallah?"tun jiya nasanar maka banida contact d'in mubashshir na goge nayi blocking nasa"meyasa kakeson bin diddik'in musulmi d'an uwanka?"ke dallah yimun shiru in kuma wajensa zakije tashi ga hanya nan"Amma kasan idan na rabu dakai shine zan...bata kaiga Aya Azancen nataba yabige mata baki cikin b'acin rai yace"haka kike zato ko?"to bara yanzun nayi reping naki sai naga ta yadda zai Amince harya Aureki ko?"yafad'a cikin zafin rai yana fincikota zuwa jikinsa"ta saki k'ara tana fad'in kasan me kake fad'a kuwa??"banza ya mata yafara k'ok'arin tashi tsaye da ita Ajikinsa"Ihu ta saka gabanta na wani irin fad'uwa dataga ya haye upstars da ita"bbu wata Alama Akan fuskarsa dake nuna furuncin dayayi da wasa ne.....✍️ zazzafan sharhi guys🤏🏻😎 wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *43&44* ..........Ihu kawai ummu keyi tanata k'ok'arin k'wace jikinta dg hannunsa"Amma k'arfi ba d'ayaba yamata ruk'o bana wasaba"fuskarsa bbu Annuri ko kad'an ya had'e gabas da yamma ya murtuke ta"duk kururuwan da ummu keyi da fisge fisgen datakeyi Ajikinsa yamata banza ko gezau beyi ba...da hannu guda ya murd'a handle d'in k'ofar suka shiga ciki"yasaka k'afarsa ya rufe k'ofar"Alokacin kuma ummu ta fashe da kuka tana rok'arsa yayi hak'uri"samqn bed yajefata yaje ya murzawa k'ofar d'akin key"ya zare key d'in ya aza samqn mirror....koda ya juyo ummu ya gani duk'e gaban gadon tana kuka da had'ashi da girman Allah yayi hak'uri"banza yamata saidai yayi mamakin irin tsoron daya gani cikin k'wayar Idonta sbd Abinda yace" zai mata"gefe guda kuma na zuciyarsa yaji beson ganin tana kuka"saidai daya tuna kalamanta na d'azun sai yaja tsaki ya juya fuskarsa gaban mirror" yafara k'ok'arin balle botiran gaban rigarsa"ummu k'irjinta ya tsananta bugawa da sauri"cikinta na wani irin mugun hautsinawa sbd tsoro da furgici"dan Azatonta Abdallah da gaske reping nata zaiyi"shikuwa harya cire rigar jikinsa da farar vest d'in yana kallonta ta cikin mirror"yana mamakin meyasa take tsoron yamata wani abu"dama yana lura da ita ko rungumeta yayi ko kuma jikinsa danata ya had'u tadinga kirma da rawar jiki kenan"wata zuciyar tace"k'ilan sbd bata sonka....sai kuma yatuna da wasu dg cikin y'an matan dake cewa suna sonsa"da har so sukeyi ya had'a jikinsa da nasu"ko preety yatabbatar Inda zaice zaiyi sex da ita tsabar son datake masa zata iya Amincewa....juyowa yyi fuskarsa Ad'aure ya daka mata tsawa wajen fad'in tashi ki koma samqn bed d'in"bata yadda ta kallesaba sbd ta fahimci bbu riga jikinsa"ita kuma tsoron ganin murd'add'en jikin sa takeyi"bakiji menace ba?"to nidai ka maida rigarka mana"gabanta yaduk'a yanata kallonta ita kuma tayi k'asa da kanta cike da fargaba"muryarsa bbu Alamar wasa yace"kina sonsa?"girgiza kanta tayi da sauri"gaskiya zaki fad'amun"ni bana sonsa"to fad'amun waye kike so?"bbu kowa"koda mun rabu dake zaki iya Aurensa?"da sauri ta girgiza kanta sbd tasan idan tace Eh bazasu kwashe lafiya ba"kimun Alk'awari bazaki koma zancen saba...dama bakaine bane ke zancen nasa"beyi mgn ba ya mik'e tsaye yana fad'in taso kiji"nok'e kafad'arta tayi tana fad'in nidai ka maida rikagarka kuma dan Allah kayi hak'uri"tsaki yaja yana fad'in matsalata dake tsoro kamar farar kura"riga kuma bazan mayar ba sbd bacci zanyi"wannan k'orafin naki zai sakq wlh har dogon wondon na cire"kuma bana hak'ura ba"Ajiyar zuciya tasaki wacce ta fito fili"Abdallah yatab'e baki yanufi samqn bed d'in yaja pillow ya kwanta rigingine"ummu ta juyo suka had'a ido"da sauri ta sunku yadda kanta k'asa sbd bata iya jure kallon kyawawan golden eyes nashi"oya taso kitayani nayi bacci kona b'ata miki rai"sanin halinsa zai iya cewa yafasa hak'uran yasaka ta tashi ta zagaya dg d'ayan gefen bed d'in ta hau"Abdallah ya matso kusa da ita yajawo hannunta"dan Allah kad...fisgota yayi da k'arfi ta fad'o Ajikinsa"ya rungumeta yana sauke numfashi Ahankali"shiru tayi gabanta nata fad'uwa"murya can k'asa tace"nifa bana jin bacci ko?"dole zakiyishi yanzun"yafad'a yana k'ara shigar da ita jikinsa"Adole ta kwanta samqn k'irjinsa dg gefe"ta Aza hannunta guda samqn cikinsa ta zagaye"ta lumshe idanuwansa sbd k'amshin turarensa data ke shak'a me dad'i"saidai duk taji mutuwar jiki da numfashinsa ke sauka abayan wuyanta"yasaka hannayensa dg gefen mazaunanta yamata zobe dasu"sosai big man yaji dad'in kasancewar su haka"bai tab'a zaton Anajin dad'i idan An kwanta bacci da mace haka ba"yana wannan tunanin bacci yasacesa"ummu kuwa tama rigashi fara baccin"dan ba k'aramin dad'in kwanciyar tajiba....kusan Awarsu d'aya da rabi sunata baccinsu"can Abdallah ya bud'e manyan idanuwansa da sukayi d'an ja yana hamma"jin mutum Ajikinsa yasaka ya kalleta da sauri"saima sannan yatuna ta yadda har sukayi baccin"ummu ta shige jikinsa sosai ta tsuke pink lips nata ta turosu gaba"yayinda mini siket d'in dake jikinta ya tattare sama, maka makan cinyoyinta suka bayyana"ta wani rik'e masa hannu guda kamar wacce za'a k'wace dg jikin nasa"ya lumshe idanuwansa cikin wani yanayi ya bud'e su yana Azasu samqn Agogon dake manne jikin bango"k'arfe 4:8 pm"saima sannan yatuna kofa break fast beyi ba"ga lokacin sallah yayi yana neman ya wuce"Ahankali yafara girgizata yana fad'in *my khairee* shiru ko motsi batayiba"k'ok'arin janyeta dg jikinsa yafarayi"Amma sai tak'ara manne masa"murmushi yasub'uce masa"wanda ba k'aramin kyau yayiba"yabi fuskarta da kallo yaja karan hancinta had'e da shafa samqn gashin kanta"zillo tayi Ajikinsa wanda yabama nashanunta damar gugar k'irjinsa.....ya rintse idanuwansa da sauri"Akuma daidai lokacin ummu ta farka tana hamma had'e da salati"Abdallah yabud'e idanuwansa yana fad'in haka dama kike da nauyin bacci?"ki tashi muyi sallah saimu koma idan be isheki ba baccin ko?"yafad'a cikin wata iriyar murya me kama data rarrashi"wanda shi bemasan yayi Amfani da muryar ba"ummu kuwa turo masa bakinta tayi tafara k'ok'arin janye jikinta dg nasa"ina zakije ne?"d'akina nayi bacci nah mana tunda katasheni"sallafa zamuyi"yafad'a yana k'ok'arin ganin sun had'a ido da ita"ita kuma tak'i yarda ta kallesa sai tayi k'asa da kanta"yatab'e baki yana fad'in kincemun period kikeyi shine Abin jin kunyar?"yafad'a yana rik'e mata hannu yajawo pillow yana fad'in zoki kwanta"babufa kyau bacci bayan la'asar"Amamakin ta sai taji yace"shikenan saiki jirani nayi sallar"batace komaiba sbd tafiso su rabu lafiya"kwanciyar tayi Ahankali"shi kuma yanata kallonta ya sauka dg samqn bed d'in yashige bath room"ummu tasaki Ajiyar zuciya tana tunani....motsin fitowarsa dg bath room d'in yasakata dawowa nutsuwarta"sau d'aya ya kalleta yanufi gaban ward rope zai d'auki prayer mate da jallabiya"ummu dake kwance tsakkiyar bed d'in ta saci kallonsa tana fad'in d'akin ma sai tsami yakeyi 3days baka gyaraba"kuma baka bari an gyara maka ba"Abdallah daya bud'e ward rope yasaki murmushin da iyakacinsa a fatar baki yace"naga k'arfin halin yarinyar datake under purnishmen harta samu bakin mgn"kaface ka hak'ura yaya Abdallah"hmm! naji nace na hak'ura Amma zan miki hukuncin cewa d'akina na tsami"wanda nasan ko shekara d'akin nan yayi ba'a gyaraba nasan bazaiyi tsami ba"yak'are maganar yana k'ok'arin zare belt d'in dake d'aure A k'ugunsa"ummu ta kauda kanta"sai kuma can ta kallesa taga yasaka jallabiyar harya kabbara sallah cikin nutsuwa"ta tsaresa da ido taga yadda yakeyin sallah"wanda duk wanda yagani zai fahimci yasan ilimin Addini"Akuma cikin sallar tashi itama tasami wani gyara atata sallar"wajen da idan mutum ya d'ago daga ruku'u zaiyi sujjada"ba'aso daka duk'a ka kawai kayi sujjadar"Anfiso sai mutum ya dangana gwiwowinsa k'asa tukum sannan yayi sujjadar....ganin ya sallame yasaka tadena kallonsa"saima ta gyara kwanciyarta samqn bed d'in"adduarsa ya shafa yaga 4:22 pm"cikin taushin murya yace"tashi ki had'amun ruwan wankan"ba lunch zaka fara yiba?"saina yi wanka"kofa dinner bakayiba"bansan meyasa yanzun baka son cin Abinci ba yaya Abdallah?"shikenan muje ki zubamin"yafad'a Ahankali yana nufar gefen mirror ya d'auki key d'in k'ofar "hakan yayi daidai da wayarsa tayi ringing"kasancewar k'aramar ce kuma layin da customers nasa ke kiransa ne sai kallon ummu dake k'ok'arin sauka dg samqn bed yayi yana fad'in bani wayar can"batayi mgn ba ta tashi da sauri ta d'akko masa"saida ya had'a da hannunta ya rik'e yana d'aukar wayar"cikin nutsuwa yayi sallama"preety ta Amsa cikin kwantar da murya tace"haba Abdallah! yaka mata kaya femun laifin dana maka haka nan kadena wahalar da zuciyata da....da hanzari ummu dakejin komai sbd kusancinsu da Abdallah tafara k'ok'arin fisge hannunta"ya rik'eta da kyau yana mannata da jikinsa"cikin tattausan muryanshi yace"idan kin gama mgn zan kashe wayar"haba baby bek...yanke wayar yayi yana jan tsaki yayi blocking nata"ummu kuwa tayi mamakin rashin zuciya irin na preety data tsaya kiran namijin dabaisan darajarta ba"harma yana fad'in ta gama zai kashe ga marar Aikinyi.....kinsan bansan kina mun irin wannan abun ko?"sanin kankine saidai kiyi exercise ba iya k'watar kanki zakiyi ba"batayi mgn ba tayi shiru fuskarta bbu yabo bbu fallasa"to wai wannan shirun na meye?"kukan shagwab'a tasaka" ya rungumeta yana fad'in me kikeso?tayi shiru tak'i mgn"yasaka wayar Aljihun gaban jallabiyar jikinsa"ya d'auketa kamar yadda ya shigo da ita"yasaka key yabud'e k'ofar suka sakko down stairs"yanajin yadda take sakin Ajiyar zuciya"Ajiyeta gefen dining area d'in yayi"ummu ta juyo ta kallesa ta masa gwalo tana fad'in na samu me dakona"zan dinga biyanka Albashi"big man yasaki guntun murmushi yana fad'in idan na rik'eki zaki san kin sami d'an dakon"yafad'a yana jan kujerah ya zauna"saidai yarasa meyasa yakejinsa cikin walwala?"harma ya manta da b'acin ran daya shigo dashi.....ummu kuwa sakwara da miyar kaji da farfesun kayan ciki ta zuba masa"bayan ta gama ta turo masa gabansa tana fad'in y'allabai bissimilah"hararanta yayi yana fad'in zan kamaki yarinya"toni mena maka?"ta tambaya tana k'ok'arin tafiya"ina zakije?"wai baby zan kira nasan k'ilan tazo tanata knocking muna bacci"gashi batayi lunch ba"ta fad'a da damuwa akan fuskarta"kizo ki zauna na gama tana islamiya yanzun"Amma yaya Abdallah kabari na d'akko wayata na kirata mana"beyi mgn ba yazaro k'aramar wayarsa yabata yana fad'in kirata"Amsa tayi ta zauna shi kuma yayi bissimilah yafara cin Abincin nasa"yayinda ummu tasaka number d'in sa'ada data haddace ta kirata"sai gab da zata tsinke ta d'auka tana fad'in yaya ka huce kenan?"bafa shi bane baby nice"cewar ummu tana murmushi"haba Anty kema bbu ruwana dake"subahanallahi! laifin me nayi baby ?"d'azun da k'arfe ukku nazo inata knocking kika k'i bud'ewa na kuma kiraki baki d'auka ba"saidai na koma gida"naje kitchen na dafa indomie....Amshe wayar Abdallah yayi yana fad'in dallah sarkin korafi ki nutsu ba islamiya kike ba?"Ai bbu malami Ajin ko yaya"beyi mgn ba yakashe wayar"haba yaya Abdallah niban gama mgn da itaba ka kashe"shareta yayi yaci gaba da cin Abincin sa"sbd yasan koda zata fad'ama baby wani abu na kare kanta k'arya zata mata"dan yasanta da kunya bazata fito zahiri tace mata bacci sukeyi ba...da wannan tunanin yayima cikinsa k'at"dan sosai girkin yamasa dad'i"ummu kuwa dataga yagama saita tashi batace komaiba ta nufi d'akinta"big man kuwa wayar kamal ya Amsa kafin yabaro dining area d'in yanufi d'akinta"yatura k'ofar Ahankali ya shigo"ummu tana tsaye gaban mirror da robar turaren wuta Ahannunta tana dubawa"motsin shigowar sa yasaka ta juyo da sauri suka had'a ido"tarasa meyasa data gansa takejin fad'uwar gaba"?...wayace ki tafo ki barni can?" k'in mgn tayi"ya iso gefen ta ta matsa da sauri tana Ajiye robar turaren wutar samqn mirror"yaji haushin matsawar datayi sai ya shareta ya d'auki robar turaren wutar yajuya"ina zakaje mun da Abuna yaya Abdallah?"na d'auka ne sbd inaso"yafad'a Anutse zai bud'e k'ofar"Amma kasan dai idan nagyara maka d'akinka ina turaresa ko?"bayan haka kuma kaida babu borner Ad'akin ka"be kulataba yafita sbd yanaso ta biyoshi d'akin nasa"ummu kuwa tasan halinsa da iya mugunta tsab zai rik'e bayan kuma ba Amfana zaiyi dashiba"saita biyosa Abaya tana fad'in dan Allah kabani yaya Abdallah kayi hak'uri kaji? shareta yayi ya haura saman"ita kuwa saita zauna parlourn kan kujera da nufin bayan mintina 10 ta shiga d'akin nasa ta duba ta d'akko Abunta... Ahankali ummu ta tashi ta Haye upstairs d'in ta tura k'ofar parlourn ta shiga Amma saita barta abud'e sbd data fito dg cikin bed room saita fita"Ahankali taje ta murd'a handle d'in k'ofar ta lek'a Aikuwa ta hango robar turaren wutar Ajiye samqn mirror" tayi murmushi cikin sand'a ta shigo ta nufi gaban mirror d'in"batare data rufe k'ofar d'akin ba"tana k'ok'arin d'aukar robar turaren wutar taji motsin rufe k'ofar d'akin"Atsorace ta juyo suka had'a ido da Abdallah dake tsaye yana d'aure da towel iya k'ugunsa"wanda dama jikinsa yabasa zata shigo d'akin, shiyasa daya shiga bath room d'in be datse k'ofar ba yasayata ya lab'e"yana jin motsinta yafito"jingina jikinsa abayan k'ofar yayi yanata kallonta"ita kuwa daburcewa tayi tama kasa kallonsa"ta lura Abdallah nason ta dinga ganinsa bbu riga....idan aka kama mutum yashigo d'akin mutane bbu neman izini wane hukunci ake yanke masa?"ya katse mata tunani cikin sanyayyar muryanshi dayau ummu taji tafi kullum dad'i"sai taji kamar karya dena mgn"shiru ta masa ta juya ta d'auki robar turaren wutar"saidai kafin ta juyo Abdallah yadoso Inda take tsaye"sanin halinsa idan ta matsa zai iya yimata wata muguntar saita tsaya tana hangosa ta cikin mirror"saidai tayi k'asa da idanuwanta....da sauri ta d'ago kanta sbd jin Abdallah ya rungumeta ta baya yana fad'in kin gama yimun gwalo d'in d'azun,da cemun d'an dakwanki??"dan Allah nidai kayi hak'uri kaje kayi wankan ni abuna zan d'auka saina tafi ko?"ta k'are maganar tana son janye hannayensa daya mata zobe dasu....shiru na y'an mintina yaratsa Abdallah yak'i mgn yanata kallon yadda yaketa kiciniyar k'wacewa"Amma ta kasa data gaji saita dena tana maida numfashi"yad'an shafa kansa yana fad'in shikenan tunda kinada k'arfi saiki k'waci kanki....tana k'ok'arin mgn wayarsa tayi ringing"be cika taba yana rik'e da hannun ta yajata suka nufi wajen bed side drower ya d'auki wayar yayi sallama aladabce yyi shiru"can yace"to insha Allah daddy nanda mintina 20 zan fito"yana fad'in hakan ya Ajiye wayar yana kallonta yace"khairee daddy na jirana zamu fita dashi, ki jira ki shiryamun kinjiko? yafad'a yana cika hannun ta yashige bath room d'in da sauri"ita kuwa Aranta tace"oh yaya Abdallah sai kace wani k'aramin yaro dazan shiryashi"tunawa tayi idan zai sakq kaya yayi shafa fa?"ta girgiza kanta ta nufi wajen ward rope"haka nan taji tanaso yau yasaka manyan kaya"kawai saita fiddo masa wata shadda fara wacce Akayima Aiki da bak'in zare"bayan ta fiddo masa ta fito masa da hula da takalmi da Agogo duk bak'ak'e"ta fiddo masa best da boxer"wanda tunda take dashi yaune karon farko data tab'a fiddo masa da boxer"feshe kayan da turarukansa kusan kala 6 tayi ta fiddo masa cum d'in dayake taje sumar kansa dashi"tana shawaran ta tafi kota jirashi? ya turo k'ofar ya fito dg cikin bath room da towel rataye samqn wuyansa yana goge ruwan jikinsa"kallon kayan dake Ajiye gefen bed yayi ya maida kallonsa Awajen ta datayi k'asa da kanta"kinsan dai bana son irin wannan kayan ko?"yafad'a yana nufar gaban mirror d'in"haba yaya Abdallah miye Aibun kayanmu na al'ada? balle kuma tafiyar da daddy zakuyi yakamata kaje da irin kayan nan"kuma fa suna maka kyau sosai" da gaske?"yafad'a yana tsareta da ido"Ahankali tace uhmm"to zoki shafamun man Abaya nah"yafad'a yana bud'e body cream nasa yana fara shafawa"ummu kuwa ganin sauri yakeyi yasaka batayi gaddama ba ta matso a bayansa ad'ard'arce ta lakuta ta fara shafa masa samqn choco skin nashi..... Abdallah kuwa ji yayi kamar tana masa wasa ba shafaba"ga laushin hannunta dana fatarsa daya had'u sai Abin yayi zam zam"daurewa kawai yayi ta ida shafe masa bayan cikin kasalalliyar murya yace"bani boxer d'in can da vest da dogon wondon"saida gabanta yafad'i ta wuce jikinta Asanyaye ta d'akko tazo ta mik'a masa"saidai yana Amsa ta juya bayanta da sauri zata tafi" hmm !kunyar gulma ko?"to kijira nasaka saiki samun rigar yafad'a yana kwance towel d'in"bayan yagama yasakawa yadubeta tana tsaye ta juya masa baya har sannan bata juyo ba"na gama bani sauran kar daddy yagaji da jira"batayi mgn ba ta d'akko rigar da Agogonsa"ta matso ta mik'a masa Agogon"kafin ta warware rigar ya duk'o iya kafad'arta ta saka masa"sannan tafara saka masa botiran gaban rigarsa"shi kuma yanata kallonta yana k'ara shige mata"link d'in hannun rigar ta saka masa ,sannan ta d'aura masa Agogon"ga hular can bara na mik'o maka takalmin"ta k'are maganar tana nufar wajen showglass d'insa na talami"bak'ak'e sawu ciki da safa bak'a ta d'akko"yaja dreesing mirror ya zauna dan so yakeyi ta sakq masa da kanta"ummu kuwa gefen dogayen k'afafuwan sa dake jajir kamar na jinjiri ta duk'a ta fara k'ok'arin sqka masa safar shi kuma yana kallonta yace"hak'uri zakiyi da hular Akwai zafi"ni wlh bazan hak'ura ba saika saka"ta hakane kawai zaka fito sak a ba haushenka ko?"tafad'a tana b'ata fuska Adaidai sadda tasaka masa k'afa guda shima yasaka k'afa guda"takalminma haka sukayi"ya mik'e tsaye yana k'ara fesa turare"sannan yafara taje suman kansa"ummu kuwa hular ta d'akko ta matso tana fad'in yaya Abdallah pls kasaka kaji?"ta k'are maganar cikin kwantar da murya"bece komaiba yamatso gabanta yad'an duk'o ta saka masa"murmushi tasaki tana fad'in wow kayi kyau sosai"da gaske kikeyi my khairee?"Eh mana"Amamakinta saiya kama hannun ta suka nufi gefen bed ya d'auki babbar wayarsa ya shiga camera"kawai taga ya rungumeta ta baya ya zuro kansa gefen wuyanta yana fad'in ki gyara nayi mana photo"daurewa kawai ummu tayi"sbd gaba d'aya jikinta ya mutu murus"tanajin kamar zata fad'i sbd rashin k'arfi"dan yanda yammana fuskar tasa, gaba d'aya sajensa gugar gefen wuyanta yakeyi"wanda hakan yasaka ita kawai tasan me takeji Ajikinta?....saidai tayi jarumtar nutsuwa ya musu kala 2 yana fad'in muje ki rakani"Amma khairee agyaramun d'akin kinjiko?"dato ta Amsa yana rik'e da hannun ta suka sakko down stairs d'in"fad'in kyawun dayayi b'ata bakine"dan manyan kayan na masa kyau sosai"be cika taba har suka iso bakin k'ofar fita dg cikin parlourn"murya can k'asa yace"zan tafi saina dawo"to Allah yatsare hanya"Ameen"fad'amun me kikeso na miki tsaraba?"ya tambaya yana cika mata hannun ta"d'ago kanta tayi ta ballah masa harara tana fad'in dama ka tab'a tambayata irin haka?"sai yayi d'an guntun murmushi yana fad'in saina fara dg yanzun ko khairee?"hmm! bana buk'ata zaka iya zuwa wajen preety take ko meye?ita ka tambayeta idan tana buk'ata"dg haka ta juya ta barsa tsaye nan"Abdallah yayi shiru bece komaiba yafita"saidai kuma beji haushintaba.... yana fita✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *45&46* ........ Abdallah na fita ummu taje tafara gyara d'akinsa"wanda tafi awa guda tana k'yalkyale ko ina na part d'in nasa"bayan ta idar ta d'auki wayar ta takira lawisa ta nufi kitchen tana wayar"sai dariya sukeyi itada Aminiyar tata tana sanar mata Abdallah yashigo hannu"ita kuma tana k'ara bata shawarwari"bayan sun idar da wayar ta aza fried rice with chicken"tana girkin sa'ada ta shigo"Atare suka gama lokacin Anata kiran sallar magrib"kasancewar ummu bata sallah saita shiga wanka"bayan ta fito ta shirya cikin k'ananun kaya riga da wondo farare k'al"ta fito suka zauna sukaci Abinci itada sa'ada"sai wajen isha'i sa'ada ta tafi cikin gida"ummu kuwa gaba d'aya hankalinta na wajen Abdallah"kallo takeyi Amma tunaninta da nutsuwarta basu wajen kallon"har takwas na dare ta gota Amma shiru"can ta d'auki wayar ta tana jin kamar ta kirashi taji lafiya?"Amma bataso yayi zaton tadamu dashi "tana wannan tunanin taji motsin yana saka key zai bud'e k'ofar"saida taji k'irjinta yabuga!"ta gyara zamanta tana maida hankalinta wajen TV"Ahankali ya shigo cikin parlourn yamaida k'ofar yarufe da key"cikin taushin muryanshi yyi sallama yana hango ummu zaune tana kallo"ya kalleta ya kalli TV d'in"yafahimci tanason kallon American firm"da wannan tunanin yazo ya zauna gefenta"kasancewar kan 3 seeter take zaune"beji dad'in yadda ta d'auke masa kantaba"saiya Ajiye lodijin hannunsa yana fad'in khairee ya gidan??"lafiya qlau sannu da zuwa"bazan Amsaba bayan nine nafara miki mgn"Amma yaya Abdallah shine kajima Aka barni ni kad'ai ko?"tak'are maganar kamar zatayi kuka"hak'uri zakiyi khairee"kinsan ban cika wuce 8 ban dawoba kuma nasanar miki tare da daddy zamu fita"ni kaina duk nagaji"Amma bazan koma yin dare hakaba kinjiko?"kanta ta gyad'a masa"ina Aminiyar taki?"ta tafi tun d'azun" kasa mana ido ko?"hmm! Ai naga sbd ita bbu Abinda bazaki iyaba khairee"hakane itama Awajenta"beyi mgn ba saiya zare takalmin k'afarsa ya gyara zamansa ya Aza kansa samqn cinyoyinta yana fad'in khairee yau harda tausa zakimun nagaji sosai"shiru tayi tak'i mgn"yakama hannunta guda ya sark'e da nashi yana fad'in wai fushin me kikeyi khairee?"bata kallesaba tashafa suman kansa me uban laushi Ahankali tace"katashi muje kaci Abinci mana"ke me maganar kin ci? naci nida baby"meyasa baku jirani ba?"dama tare mukecin Abinci? kaida sai 8 kake dinner kamar bature"ta k'are maganar tana murd'e masa kunne.....ninama fi wani baturen yarinya"yak'are maganar yana yana aza hannunsa samqn nata data murd'e masa kunne dashi tanata dariya"malama menayi zaki tasani gaba kina mun dariya da rabon na mayar miki da ita kuka yanzun nan"yafad'a yana tura yatsanta guda cikin bakinsa yaciza yadda baza taji zafi ba....ahhhhh ! da zafi ni baran yardaba saina rama"ta fad'a cikin shagwab'a tana duk'o kanta zata k'wace hannunta daya rik'e"hakan yabama nashanunta damar gugar goshin Abdallah da kansa"Adole yacika hannayen nata bbu shiri sbd yanayin daya tsintsi kansa Aciki"ita kuwa yana cika hannun ta gyara zamanta"shi kuma yatashi zaune yana bin k'irjinta da kallo"lura da Inda yake kallo yasaka taji kunya"batare data kallesaba tace"tashi muje kaci Abincin"to khairee ga tsarabar dana miki baki dubaba"nifa bana so"har cikin ransa yaji bbu dad'i"shima sai cewa yayi nima bazanci Abincin ba"shikenan Ai cikinka ne"dg haka ta mik'e tsaye yana fad'in ina zakije?"banza ta masa ta shige d'akinta ta murza key"har cikin ranta bataso Abinda ta masaba kawai dai tanayin hakan ne dan yasan mata suna suka tara"time ta duba 8:35 pm"hakan yasa ta hau online sai wajen 9 pm tayi shirin kwanciya bacci"saidai data rufe Idonta hangota kwance asaman jikin Abdallah takeyi"gaba d'aya sai taji tafison su kwanta tare..... Abdallah kuwa ransa yayi bala'in sosuwa da Abinda ummu ta masa"yana jin zai fita harkatanta kawai"dama ice cream ne da gashashshen naman rago me ruwa ruwa yasiyo mata da shawarma"zama yayi yaci Abinda zai iya ci yagoge bakinsa yaje ya kwashe Abincin data girka da Abinda yarage yafita yabayarwa masu gadi"sannan yadawo yarufe k'ofar ya Haye upstairs"tunda yatura k'ofar parlourn k'amshin turaruka wuta masu k'amshi suka daki hancinsa"ya lumshe idanuwansa yanufi bed room d'in"nanma k'amshin ne"yabi ko ina da kallo ta masa k'al"kayan jikinsa yacire yana kallon saman bed d'in"Atake yatuna baccinsu na d'azun da ummu"saidai har yanzun zafin Abinda ta masa yana sukar zuciyarsa"farin towel ya d'aura iya k'ugunsa yashiga bath room"da jallabiyoyinsa kala ukku da boxers kala 3 data wanke ya had'a ido"har cikin zuciyarsa yaji dad'i"komai ummu zata masa na kyautatawa yana jin dad'i bayadai nunawa"ko yadda take kulawa da sa'ada da Ammi ba k'aramin faranta ransa hakan keyiba Amma miskilin be tab'a nuna mata yaji dad'i ba"da ruwan d'umi yayi wankan sbd gajiya"bayan yafito ya shirya ya kwanta"saidai gaba d'aya tunanin moments nasu nayau ke yawo Acikin k'wanyarsa"gaba d'aya sai yaji yafi buk'atar da su kwanta tare da ita suyi baccinsu kamar d'azun"Abin mamaki kuma yaji mararsa ta d'aure yana jin wani irin feeling"lumshe idanuwansa yayi yana manna pillows saman k'irjinsa yana tuna ranar dayaga Albarkatun k'irjin ummu"da kuma yanda d'azun ta goga masa su gefen goshinsa da kansa....ji yayi tsikar jikinsa ta tashi"ya bud'e lumsassun idanuwansa yana girgiza kansa yana fad'in why??"can yaja tsaki yana mamakin wai yau shine dajin sha'awa?"bayan shidai yasan mafarki kawai yakeyi, shima bakoda yaushe ba"Amma yadai zauna yaji wai yana jin sha'awar y'a mace be tab'a jiba"yasha ganin turawa da pant da bra Amma bejin komai sai gashi kan ummu yafara ji.....daya gaji da juyi samqn bed d'in saiya tashi yasaka jallabiya ya sakko k'asan"saidai yana murd'a handle d'in k'ofar d'akinta yajita rufe"jikinsa Asanyaye ya koma saman yana tunanin sbd shi yasaka ta rufe k'ofar"ya fahimci har yanzun ummu bata sonsa ko kad'an"Awannan daren dg ummu har Abdallah duk cikin rashin walwala dajin dad'i sukayishi"washe gari daya fita sallah be jimaba yadawo ya kwanta a main parlour kan 3 seeter bacci me nauyi yayi Awon gaba da shi......misalin k'arfe 8:43 am"ummu ta fito parlourn cikin shirinta na doguwar rigar Atamfa bak'a me zanen jaa da fari "ta yane kanta da k'aramin veil ja"Abdallah dake kwance har yanzun a parlourn yana bacci ta kallah"Aranta tana mamakin meyasa bazaije d'akinsa ya kwantaba?"tun d'azun dataketa zarya dg sashensa zuwa kitchen da d'akin baccinta duk yana bacci"kodai bashida lafiya ne?"ta tambayi kanta tana k'ok'arin zama kan kujera sbd ko break fast bata yiba"tana zama wayarsa dake cikin Aljihu tafara ringing"motsin ringing d'in wayar yasaka Abdallah dake kwance bud'e idanuwansa"ummu dai kanta Ak'asa tana satar kallon gefen dayake"tashi zaune yayi yana Addu'ar tashi dg bacci yana tsaki daya kalli fuskar wayar"ummu kuwa Mik'ewa tsaye tayi da nufin taje tayi break fast"dan tayi Alk'awarin saiya mata mgn sannan zata kulashi.....tana wannan tunanin taji Amon muryarsa yana fad'in khairee! juyowa tayi suka had'a ido"saurin sunkuyar da kanta k'asa tayi"tana mamakin meyasa idanuwansa sukayi jajir"ga damuwa data fahimci yanada ita...zonan! iya Abinda yafad'a kenan Atak'aice yana kallon dreesing d'in jikinta"batayi mgn ba ta nufi Inda yake zaune ta duk'a gefen k'afafuwansa tana fad'in ina kwana?"meyasa bakimun mgn ba saida na kiraki?"kin kuwa san hukuncin macen data kwana mijinta na fushi da ita??"da mamaki ummu ta d'ago kanta ta kallesa tasaki murmushi me k'ayatarwa tana fad'in yaya Abdallah kenan! kana bani mamaki wlh"shin manta irin AUREN da mukayi kakeyi ne kome?"yana k'ok'arin mgn wayarsa takoma ringing"yaja tsaki Akaro na biyu yana d'aukar wayar"ko sallamar junuid be Amsaba yace"pls junuid bansan takura kasani ?ko fitarma banyiba ina gidama"dg d'ayan b'angaren junuid yace" Ai dama gamu nan bakin get sbd munje office baka nan akace kana gida"gani nan fitowa"kodai mu shigo ne?"ummu dake sauraren komai tayi saurin cewa ni wlh barasu shigomun gida ba"kujira zan fito"iya Abinda yafad'a kenan yana kashe wayar"yanzun fitar zakayi ko wanka bakayi ba?" ya zanyi dasu tunda sunzo?"bansan miye dalilin zuwan nasu ba"tashi muje na rakaka to"sunafa bakin get"shiru tayi ta mik'e tsaye zata bar wajen"yayi saurin ruk'o hannunta ta fad'o ajikinsa"miye haka yaya Abdallah?"nika cikani dan Allah"shareta yayi ya zaunar da ita Atsakkiyar cinyoyinsa yana fad'in yau kuma irin wannan dressing d'in Akayi?"Eh mana"haba ki canza kin fimun kyau da English wears ko dogayen riguna haka"kasa mgn ummu tayi tana dai saurarensa"kinji?"uhmm! bana son nayi mgn kiyi shiru"meyasa jiya kika tafi kika barni khairee?"bakai bane kace bazakaci Abincin ba"toke meyasa kikak'i Amsar tsarabata?"hmm ! sbd nasan rabuwa zamuyi kamar yadda kake so"d'aure fuska yayi bece komaiba ya janyeta dg jikinsa suka mik'e tsaye" yana rik'e da hannun ta suka fita dg cikin parlourn"junuid da tj na tsaye dg bakin get"ba k'aramin mamaki sukayi ba da suka gansu sun fito tare"ummu kuwa sbd ta nuna musu yanzun Abdallah sai Abinda take muradi yakeyi ,kuma taji meye dalilin zuwansu yasaka ta biyosa" kan resting chairs suka zauna"ummu ta aza kanta Agefen kafad'arsa "hannunta guda sark'e cikin nasa"cikin shagwab'a tace"nifa ko break fast banyiba"yanzun idan mun koma sai muyi tare ko?"batayi mgn ba sbd ta hango su tj sun doso Inda suke"sallama suka musu ummu dai batako kallesuba"saidai Abdallah ne ya Amsa yana danna waya"big man idan babu damuwa ko zata d'an bamu waje ne muyi mgn,ko kuwa muje sai zuwa Anjima? ?"d'aure fuska Abdallah yayi yana fad'in koma miye ku fad'amun a gabanta mana"dan idan nakoma ciki kafin nafito wani Aiki ne"d'an murmushin takaici ummu tayi"dan wata iriyar tsanarsu takeji Aranta"sbd tasan ba mutanan Arzik'i bane su"sosa k'eya tj yayi suna zama yana jin duk yadda zaiyi saiya raba wannan shegiyar yarinyar me kama da Aljannu da Abdallah"junuid kuwa Ahankali yace"dama dan Allah wani hannun jarine zamu k'afa muna buk'atar million 4 shine mukeso dan Allah ka Ara mana"d'an murmushi big man yayi wanda iyakacinsa fatar bakinsa"dama yayi zaton kud'i suke so"kuma ransa yabashi k'arya sukeyi"k'ilan y'an matan su na bariki zasuje suyima sharholiya"kuma sunsan baya basu rance saidai yabasu kyauta....yana wannan tunanin ummu ta katsesa da cewa"gaskiya yaya Abdallah niban Amince kabasu Aron irin wa'annan kud'in har haka ba"shi hannun jari idan za'a zuba mutane da yawa ke had'awa Ayi aga me za'a samu riba?"wannan wane irin jarine daza'a zuba har 4 millions Acikin sa??"kinga bewar Allah ina ruwanki Anan?"ke mukazo mukace ki bamu ne?"balle k.....you are very stupid! Abdallah ya katse junuid Afusace yana binsa da wani irin shegen kallo yace"ita matar tawa kake gayama mgn haka junuid?"ina ruwanka da ita?"yafad'a Aharzuk'e yana kama ummu suka mik'e tsaye"ta saka kuka"ya rungumeta Ajikinsa yana fad'in menene kike kuka?nidai bana son tarayyarka dasu.....tabbas big man ruwa baya tsami banza"wannan matar taka Asiri ne ta maka"cewar tj cikin wani yanayi suna mik'ewa tsaye"Abdallah beyi mgn yafara danna waya"hakan yatabbatar musu da cewa security zai kira amusu koran kare"da hanzari sukayi gaba"ummu ta b'oye dariyarta ranta fari k'ar"Abdallah kuwa tsaki yaja yana kama hannunta suka wuce ciki"Atare sukayi break fast"sannan ta rakashi yaje yayi wanka"yauma manyan kaya tasaka rigimar saiya saka...dg ita harshi idan suna tare suna zuba soyayya da bama juna kulawa zaka d'auka sun manta irin AUREN da sukayi ne"Aranar sai k'arfe 12 na rana Abdallah yafita.... Da yamma ummu na zaune kan kujera tana sanye da mini siket red da bak'ar t shirt me dogon hannu"ta d'aure gashinta da red d'in bant"tanata tunanin ina sa'ada taje koda safe bata shigo tayi break fast ba"kuma takira wayarta yafi sau 5 bata d'auka ba"tana cikin wannan damuwar Abdallah yashigo parlourn"sadeeq na biye dashi da ledoji Ahannunsa daya ruk'o masa"ummu ta Amsa sallamar su tana fad'in sannu da dawowa"yauwa my khairee"sadeeq ya Ajiye lodijin yana gaisheta yafita"Abdallah dake kallonta sai yaji dama be shigo da sadeeq ba yagantaba"sbd sosai ta masa kyau....yaya Abdallah dan Allah zanje cikin gida na duba baby nagani ko lafiya?"kaga yau Alhamis bbu islamiya kuma koda safe bata zoba na kirata shiru"ta k'are maganar kamar zatayi kuka tana mik'ewa tsaye"Abdallah dai yana tsaye yana kallon ta"yana tuna shimafa duk yau baiga baby ba"Ahankali yace"zo muje ki rakani nayi fitsari sai muje na rakaki ki dubata ko?"gaban ummu yafad'i tana tunanin shifa besan miye wani abu kunya ba"Amma Afili kuka tasaka masa itadai yabari taje ta duba yanzun"shikenan ya isa" jeki ki sako hijab d'inki"da gudu ta nufi d'akinta ta sako hijab har k'asa red me hannu"tana fitowa suka had'a ido da Abdallah dake tsaye ya jingina bayansa Ajikin bango "yazura hannunsa guda cikin Aljihun wondon shaddar dake jikinsa sky blue"ganin zata fita da gudu yasakasa saurin fad'in miye haka khairee?"so kikeyi ki fad'i ne?"kije Ahankali mana"dato ta Amsa ta fita"shi kuma saiya shige bed room d'in ta"Acikin toilet nata yayi buk'atar sa da hanzari yafito yarufe k'ofar parlourn ya nufi cikin gidan"sbd ransa yabashi umma balki zata iya yiwa ummu Abinda ta gadama marar dad'i...ummu kuwa da sallama ta shigo main parlour d'in"umma balki na zaune itada wata k'awarta suna mgn k'asa k'asa"sai mai Aiki dake jera dinner saman dining table"Amamakin ummu taga umma balki na jifarta da mugun kallo basu Amsa sallamar tata ba"sai mai Aikin ta Amsa mata"d'ukawa k'asa tayi tana fad'in umma ina wuninku??"daba'a wuniba da kin gammu tsohuwar munafukar Allah"ubanme yakawoki nan??"ummu batace komaiba ta mik'e tsaye ta nufi k'ofar d'akin sa'ada"ke wai dan ubanki bakiji ina miki mgn ba?"ubanme kike nema ne?"cewar umma balki afusace"sosai ran ummu yab'aci da irin zagin datake yi mata"tajuyo da nufin tayi mgn suka had'a ido da hafsat data fito dg cikin d'akin ta"ke banza kin isa uwata na miki mgn kimata banza! ta fad'a tana nufo Inda ummu take"cikin fushi ummu ta matso kamar zata wuce ta gefenta" ta d'auketa da wani gigitaccen mari tana fad'in ni kike kira da banza ban girmekiba??....ki k'ara mata wani marin nace khairee! cewar big man daya shigo cikin parlourn Agadarence"umma balki takama salati tana fad'in dama kaine katurota tazo ta gayamun mgn taci mutuncin y'ata?"hafsat kuwa kuka ta fashe dashi tana ja da baya sbd ganin Abdallah yana nufo Inda take cikin fushi"da sauri ummu ta fad'a jikinsa ta fashe da kuka itama"sbd tasan halinsa karyaje yayi Abinda daddy zaiyi fushi dashi"me Aikinsu dake tsaye da k'awar umma balki sai bada hak'uri sukeyi"Abdallah ya d'ago kansa ya kalli me Aikin sbd yana ganin girmanta yace"ina baby taje?"tana wajen hjy tun d'azun ta sanar mun dg boko zata wuce"Abdallah bece komaiba ya d'ago kan ummu yana share mata hawayenta da tafikan hannayensa"kafin yaja hannunta suka fita batare daya tanka umma balki dake b'ab'atun k'arya da sharri ba"suna fitowa ummu tace"yaya Abdallah ina jin tsoron kar matarcan ta had'aka da daddy fa? kamar bazaiyi mgn ba sai kuma ya girgiza mata kansa yana fad'in muje karki damu khairee"bata isa tayi Abinda Allah beyi ba"yafad'a yana rik'e da hannun ta suna tafiya"itadai bata koma mgn ba har suka iso sashen nasu"Abdallah yajata suka zauna kan kujera yana fad'in to kicire hijab d'in mana"batayi mgn ba ta cire kamar yadda ya buk'ata"shi kuwa wayarsa ya zaro yakira Ammi"tana d'auka yayi sallama yana fad'in Ammi baby na nan?"dg d'ayan b'angaren ta Amsa da Eh gata nan tanata Aikin nata wato shagwab'a"ga sadeeq yazo d'aukarta tak'i binsa"yarinyar nan bafa cikakken hankaline da itaba Ammi"ta tashi tazo nan bata sanar mana ba"duk khairee ta tashi hankalinta dataga bata gantaba duk yau"kuma ta kirata bata d'auka ba"wai dama bata sanar maka ba?"Allah ya kyauta ma Auta"Abdallah beyi mgn ba yakashe wayar"shine bazaka bani mu gaisa ba?"cewar ummu zata tashi"ya rik'e hannun ta guda yana fad'in Ai nasan kullum sai kunyi waya"kin daiji baby tana can zamu had'u da ita idan tadawo"dan Allah kayi hak'uri ka k'yaleta"ai dama goyon bayanta kikeyi ko?"yanzun tashi muje kayi lunch"bece komaiba yana rik'e da hannun ta suka wuce dining area... Bayan kwana 2✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *47&48* *Bayan kwana biyu* kimanin kwana 2 kenan Abdallah na fama da matsalar ciwon mara da tsananin feeling d'in ummu"duk dare idan ya kwanta sai yaji inama Atare suke"office ko a gida bashida Aiki sai tunani"yayinda ummu keta baya dashi "shi kuma yana manne mata"sau dayawa tana masa Abubuwan dake sosa ransa"haka zaiyi fushinsa ya bama kansa hak'uri ya huce"ita kuwa ko Ajikinta da fushinsa"Ajiya friday sukaje shida ita gidan Ammi ta gaisheta"Amma bece su biya su gaida nata iyayen ba"tana zaton kodan sbd iyayenta na talakawa shiyasa be damu daya sansuba har yaje ya gaishesu ?"kimanin wata 5 kenan da Aurensu dashi Amma besan kowa nata ba"dukda ga yanayin yadda AUREN nasu yakasance Amma koma miye yaka mata Ace yasan wani nata"Ayinin ranar da wannan tunanin ummu ta wuni wanda Abin yamata ciwo sosai Aranta..... Ayau yakama satday misalin k'arfe 6:11 pm"ummu na kitchen tsaye gaban gas cooker tana juyo Abinci Acikin warmer"bayan ta idar ta rufe"d'ago kan da zatayi hancinta yashak'o mata k'amshin turaren gwanin nata"saida taji k'irjinta yabuga"ta d'ago kanta da sauri suka had'a ido"yana tsaye da k'ananun kaya Ajikinsa"hannayensa na rungume ak'irjinsa yatsareta da mayun idanuwansa yana kallo kamar yaune yafara ganin ta"ummu kuwa suna had'a Ido dashi ta d'aure fuska sbd ganin irin kallon dayake binta dashi"shi kuwa d'an shafa kansa yayi yana d'age gira yace"madam yaya?"haba yaya Abdallah bbu ko sallama fisabilillahi ni har kabani tsoro ko?"ta k'are maganar cikin shagwab'a"dama can mecece ke inba matsoraciyar ba khairee?" bata kulashiba ta nufi wajen sink tana wanke hannunta"saidai kawai taji motsin takunsa Abayanta"ta juyo da sauri suka kusan cin karo da juna"tayi baya hanzari tana b'ata rai tace"kaje dan Allah kayi Alwalah ka tafi masjeed lokacin sallah yayi"ta k'are maganar tana yarfo masa ruwan hannunta Asaman kyakykyawar fuskarsa"yad'an saki guntun murmushi yana fad'in ke fin fara yin sallar ne?"girgiza kanta tayi tak'i mgn"hmm ! to jiya kika fara sallah nasan jinin ya d'auke"tsabar kunyar maganarsa kamar ta zura Aguje haka taji"yayinda shiko Ajikinsa"bata koma kulashiba tayi k'ok'arin tafiya ta gabansa ya ruk'o hannayenta tak'i kallonsa tana son k'wacewa"ya janyota jikinsa ya rungumeta yana fad'in meyasa kikemun haka khairee?"shiru tayi"ya zuro kansa gefen wuyanta ya fara sinsinar ta yana goga mata lallausan sajensa yana sakar mata hucin numfashinsa......sumar wucin gadi ummu tayi"gaba d'aya jikinta ya mutu murus"saidai tayi jarumtar son k'wacewa dg jikinsa"shi kuma ya matseta sosai"ita kanta yanayin da suke ciki yamata dad'i"kasancewar shekarunta sunkai label d'in da zata buk'aci namiji akusa da ita....ganin big man beda niyar cikata yasaka tayi lamo Ajikinsa"saida yasaki jikinsa sannan ta tureshi tayi wuf zata gudu"yakoma ruk'ota tana turjewa yajata jikin bango"ya ware mata hannayenta ya rik'esu da kyau"ita kuwa rufe Idonta tayi tana mamakin meyasa idanuwansa sukayi jajir??"binta yayi jikin bangon yana sinsinarta dg bisani ya had'e fuskarsa da tata yana son yayi kissing nata"tanata janyewa ga yarik'e hannayenta da gudan hannunsa"gudan hannun nasa kuma sai shafa mazaunanta yakeyi....dan Allah yaya Abdal....shiru tayi sbd nassarar cafkar bakinta da Abdallah yayi yana tsotsa tamkar zai cinyesa"sai juye juye takeyi yak'i barinta"har saida yayi nassarar kama harshenta yatsotse tas sannan yacikata"Aguje tabar cikin kitchen d'in"shi kuwa jingina bayansa Ajikin bango yayi ya rufe ido yana maida numfashi kamar wanda yayi wani Aiki"yayinda yadafe saitin zuciyarsa da gudan hannunsa" yafi mintina 10 Ahaka kafin dg bisani ya bud'e lumsassun idanuwansa yafita dg cikin kitchen d'in jikinsa bbu k'arfi ko kad'an"ya kalli cikin parlourn bbu ummu"d'an murmushi yasub'uce masa daya tuna yadda dukta tsorata da abinda yamata yanzun"toilet d'in dake parlourn yashiga yayi Alwalah yatafi masjeed"be dawo gidan ba sai bayan sallar isha'i"ya shigo da ledoji Ahannunsa"saidai bbu ummu bbu Alamarta Acikin parlourn"k'ofar d'akinta ya kallah sannan yanufi kitchen yasaka mata ice cream d'in daya shigo mata dashi a fridge"shi kuma ya had'a coffee yafito yazo ya zauna yana sha yana tunanin Abinda yafaru d'azun a kitchen"dan yanda yakejinsa wani iri ko Abincin bazai iya ciba"bayan yagama shan coffee d'in ya kwashe Abincin yaje yabayar yadawo ya nufi side d'insa"gefen bed ya zauna yana tunani"can yasaki tak'aitaccen murmushi yana fad'in my khairee kenan ! yaka mata ki Ajiye tsoro ki barni naji dad'i Ajikinki kamar kowane namiji magidanci yafad'a yana tashi tsaye yanufi bath room"yafi mintina 20 Aciki kafin yafito ya shirya cikin farar vest da boxer"ya d'akko key d'in dayake dashi na d'akin ta sbd ransa yabashi zata rufe k'ofar da key"Aikuwa yana sakkowa down stairs d'in ya gwada murd'a handle d'in k'ofar yajita Arufe...shafa kansa yyi yasaka key yabud'e k'ofar"can k'asan mak'oshi yayi sallama yashigo yamayar da k'ofar yarufe"ya jingina jikinsa abayan k'ofar yana bin ummu da wani irin mayen kallo"motsin rufe k'ofar sa yasaka ta farka har bacci yafara d'aukarta"tana sanye da doguwar rigar bacci, rabin cinyoyinta Awaje"gashin kanta yazubo agadon bayanta"da sauri ta tashi zaune tana murtsuke fuska.... Atake k'irjin ta yayi mugun bugawa sakamakon ganin big man tsaye"dukda d'akin akwai hasken dum night Amma tana iya ganinsa shima yana iya hangota"Abinda yamata d'azun a kitchen ta tuna"wanda dalilin dayasa kenan yau tak'i yarda ta zauna parlourn harya dawo.... khairee! na'am bakayi bacci bah?ta fad'a Ahankali"bacci kuma yanzun ?kofa 10 pm batayiba"shiru tayi tak'i mgn"very slowly yanufo gefen bed d'in ya zauna yana fad'in meyasa yau baki jira nadawo ba kika gudo nan??"nidai dan Allah bacci zanyi yaya Abdallah kaje saida safe mana"hmm! bbu Inda zanje fira nazo kimun"tunda kin gudo nan kin rufe k'ofar"Azatonki banida key d'in d'akin ko?"shiru tayi tak'i mgn"saima matsawa nesa dashi da tayi ta kwanta"Abdallah yayi murmushi shima yamatso ya kama hannunta guda yana fad'in yauwa! wana kama?"nace waye kika watsama ruwa d'azun a kitchen?"yak'are maganar yana k'ok'arin kwantar da kansa samqn cikinta....pls nidai kaje d'akin ka ka kwanta mana dare fa yayi"ta k'are maganar cikin shagwab'a tana k'ok'arin mirginawa gefe"wannan Abin da kikamun yaja bbu Inda zanje nan zan kwana"yafad'a yana rik'e hannunta gam"dan Allah yaya Abdallah ka cikani bbu kyaufa kuma bacci nakeji"fisgo hannun nata yayi ta fad'o samqn jikinsa"yarik'eta da kyau yana fad'in malama khairee"fad'amun tab'akin da nayine bbu kyau ko rungumekin danayi?? yafad'a murya can k'asa"yana k'ara shigar da ita jikinsa"dukiyar fulaninta nashafar faffad'an k'irjinsa"kasa mgn tayi zuciyarta na wani irin bugawa da sauri"bataso Abdallah ya kwanta da ita ayanzun ,tafiso saiya furta mata kalmar datake ZARGI ya b'oye Azuciyar sa....khairee baza kiyi mgn ba?"hannunta ta Aza samqn bakinsa ta rufe masa"ya rik'e hannun da kyau yazura yatsunta guda 2 cikin bakinsa yana tsotsa... zille zille tafarayi Ajikinsa sbd yanayin data tsintsi kanta me girgiza bawa"zare hannun yayi yana sinsinar k'amshin jikinta"yana lalubar k'irjinta"dan Allah kadena yaya Abdallah bana so"tafad'a tana sakq masa kuka"shi kuwa nishi kawai yakeyi idanuwansa sunyi jajir"Ahankali yadinga shafa bayanta yadena romancing d'inta"ta turo baki can k'asa k'asa tana fad'in kodai wani abu kaje kasha ne?"hmm! Khairee kenan tun ranar dakika mu nasiha na dena shaye shaye"kuma danaje malesia doctor na yafad'a mun nadena sbd lafiya ta"ka kyauta daka dena dan Allah"jikina yabani su tj komenene sunansa sune suka koyar dakai"shiyasa bana son Abotarka dasu"dan Allah kadena biye musu"yaya kamal shine kawai mutum na k'warai dana san yana tare dakai dan Allah....duk maganganun datakeyi big man najinta Amma yakasa cewa komai sbd bejin dad'in jikinsa" sakamakon ciwon mara"ummu dataga yayi shiru ta d'auka bacci yafara"saita gyara kwanciyarta Ajikinsa tafara baccinta hankalinta kwance..... Abdallah kuwa sai wajen 11 pm bacci ya d'aukesa"misalin k'arfe 2:35 pm wayar Abdallah dake Ajiye samqn bed side drower tayi ringing"kasancewar beda nauyin bacci"ya bud'e idanuwansa yana salati"saidai yaji fad'uwar gaba"ya kalli ummu dake jikinsa tanata bacci"wayar ya mik'a hannunsa yajawo"da mamaki ya d'auka sbd ganin sa'ada ce"tun kafin yayi mgn arikice tace"yaya kana ina?"ina gida mana lafiya?"wlh yaya yanzun naji wasu na waya bayan window d'ina Ana musu kwatancen d'akina dasun shigo main parlour" wai zasuyi garkuwa dani"what?? yafad'a cikin sark'ewar murya"wanda yabama ummu damar tashi"tayaya kika san haka baby bana son k'arya?"gida da security dakomai tayaya zasu iya shigowa koma suwaye??"nidai bansani ba yaya"fitsari na tashi nayi nadawo zan kwanta na fara jin mgn k'asa k'asa shine na kasa kunne naji"ta k'are maganar tana kuka"kin kira daddy?"ah ah"to karki kirashi"ki sauka dg samqn bed d'inki ki shiga bath room ki rufe da key gani nan zuwa naga shegen daya isa ya d'aukeki"dg haka ya yanke wayar"sai sannan ya lura da ummu data bar jikinsa tana zaune gefe"bece komaiba yakama hannunta suka sauka dg samqn bed d'in"meke faruwa ne yaya Abdallah??"bbu lokacin yin bayani khairee"kizo muje bazan barki nan ba sbd kar kema Azo Acutarmun dake"yafad'a yana nufar gudan side drower ya d'auki hijab nata daya gani ajiye ninke"tayi hanzarin Amsa ta sakq suka fita"da gudunsa ya haye samqn yasaka jallabiya ya d'akko bindigarsa daya siyo a k'asar England"zuciyarsa Adake yasakko down stairs d'in yaja hannun ummu dake tsaye jikinta keta kirma suka fita"bbu kowa dg bakin shiga cikin parlourn"kuma k'ofar Abud'e take"yaya Abdallah karfa acutar damu?"cewar ummu Ahankali tana rirrik'esa"beyi mgn yajata suka nufi k'ofar parlourn yana rik'e da bindigarsa"saima a sannan ummu ta lura da ita"bbu haske sosai ko ina da duhu duhu dukda Akwai nefa"Abdallah ne yafara lek'a kansa cikin parlourn ya hango mutum biyu maza tsaye da makamai A hannunsu zasu tura k'ofar d'akin sa'ada"fitilar jikin wayarsa ya kunna ya dallesu da ita"A razane suka juyo fuskokinsu"k'irjin Abdallah ya buga sbd kallon cikin idanuwansu da yayi sai yaga kamar yasansu"ummu kuwa jikinta na rawa ta rik'esa sbd ganin sun nufosu da makamai"Abdallah yaja tsaki cikin kakkausar muryanshi yace"su waye ku?"me kuke nema?"yak'are maganar yana saita guda da bindiga ya harbesa ga gwiwar hannu"Atake yafad'i yana ihu"gudan ya yarda makamin hannunsa yana yin siranda"Abdallah da ummu suka ida shigowa cikin parlourn"yana sai tashi da bindigar ya matsa ya kunnah haske"Atake parlourn ya d'auki haske"ummu ta nufi d'akin sa'ada Aguje"Abdallah kuwa yana dg tsaye yakira daddy"bugu 3 ya d'auka cikin wata iriyar murya yace"daddy ganinan a main parlour"pls kazo kaida matarka bbu lafiya"dg haka ya yanke wayar yasaka bindigar cikin Aljihun jallabiyar jikinsa"ya finciko hannun mutumin yakai masa wani wawan punch Atsakkiyar fuska"yasaki ihun Azaba"Abdallah ya fisge safar fuskar mutumin...... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! yafurta with a very shock sbd Arba da yayi da fuskar tj da har bakinsa da hancinsa sun fashe suna jini"girgiza kansa Abdallah yayi Azuciye yafara dukan tj kota ina yana fad'in waye yaturoku kuyi garkuwa da k'anwata??"cin Amanar da zaku sakamun dashi kenan??"hargowar Abdallah yasaka sa'ada da ummu suka fito parlourn"saidai suma sunyi mamakin ganin TJ ne"ummu kuwa batayi zaton Abdallah nada irin wannan jarumtar ba"duk yadda tj yaso yarama Abin yaci tura"sai k'ok'arin k'watar kansa yakeyi cikin galabaitar dashi da big man yayi"can ya hank'adasa yafad'i yamatsa wajen wanda ke kwance sume gwiwarsa na jini ya fisge safar"Atake fuskar junuid ta bayyanah"Adaidai kuma lokacin daddy da umma balki suka bayyanah Acikin parlourn"wanda hantar cikin umma balki saida ta kad'a"k'irjinta na dukan tara tara suka zauna kan kujera"ummu da sa'ada sukazo Aguje suka fad'a jikin Abdallah suna kuka"ya rungumesu cikin wani irin yanayi....ya isa haka Abdallah meke faruwa?"miye dalilin zuwan ku da kukansu??",kuma suwaye wa'annan?"yafad'a yana nuna su tj dake kwance dan bai shaida fuskarsuba"inaga Alh Abari saida safe mana Ayi maganar......yanzun za'a yita bama buk'atar shawaranki"cewar big man yana bin umma balki da mugun kallo"Amamakinta daddy bai tsawatar masa ba.... Atak'aice big man yayiwa daddy bayanin komai da sanar masa dasu tj ne Amma basu fad'i wanda yaturo suba"umma balki tasaki Ajiyar zuciya Ab'oye"wanda Abdallah na lura da ita ta raina gaskiyar ta"daddy kuwa salati kawai yakeyi yana kiran sa'ada"tazo ta fad'a jikinsa tana kuka"Abdallah kuwa tashi yayi ya zaunar da ummu yazo gaban TJ ya damk'i wuyansa yana fad'in fad'amun uban waye yaturoku kona kasheka na kashe banza"da hannu tj yanuna umma balki"tasaki salati tana fad'in tabbas Abdallah ka cika babban mak'iyina"dakai za'a had'a baki Amun sharri sbd karabani da Alh.....daddy na binta da mugun kallo yace"na yarda kece kika turosu bak'ar munafuka Azzalima"Ai d'azun ba bacci nakeyiba ina jin wayarki tayi ringing ina k'ok'arin bud'e ido in tashi ince miki lafiya?" sai naga kinyi wuf kin d'auki wayar kin fita parlour"shine na biyoki na lab'e ina jin kina musu kwancen d'akin sa'ada"saina koma na kwanta da nufin da safe nasaka Arufeki Agana miki Azabar dazaki fitomun da y'ata..... yanzun ka yarda makira ka Aura ko daddy?"na yarda Abdallah"tabbas balki kin cutar dani kin rabani da matata farin ciki nah"kije Allah ya isa tsakanina dake"na sakeki saki ukku"dg yanzun zuwa k'arfe shidda na Asuba ki tabbar kin barmun gida"kayan sawarki kawai zaku d'auka keda y'arkiku k'ara gaba"daddy saina saka an rufeta"ah ah Abdallah itada Allah dana barta yama isa"kuma insha Allah saina maido jamilah Agidan nan"sosai sa'ada da Abdallah sukaji dad'in kalaman daddy"umma balki kuwa kukan munafurci tasaka"Abdallah yayima security waya suzo su fita dasu TJ"basu jimaba suka shigo suka d'auk'esu suka fita"umma balki tabar parlourn"yayinda Abdallah ya mik'e tsaye yazo yakama hannun ummu"da sauri sa'ada tace"nima zan biku yaya"daddy nata kallonsu har suka fita yana tuna Ammi da irin zaman jin dad'i da farin ciki da yayi da ita"fatansa Allah yasa Ammin ta Amince tadawo garesa"da wannan tunanin shima yamik'e yabar parlourn dan har Anfara kiran Asalati...... Abdallah da ummu da sa'ada kuwa suna shigowa Abdallah yace"baby jeki bed room d'in khairee ki kwanta"dato ta Amsa shi kuma yamatso suka had'a ido da ummu"tayi d'an murmushi tana yin k'asa da kanta"saidai kawai taji ya d'auketa yana fad'in muje d'akina"lokacin sallafa yakusa"eh sai muyi harda raka'atanil fijri"yak'are maganar suna hayewa upstars"samqn bed yadireta ya kwanta gefenta yana maida numfashi"ransa fal farin ciki"dama bashida wani burun daya wuce daddy yarabu da balki ya maido Ammi....kaga Abinda nake nuna maka ko yaya Abdallah?"Ashe su junuid d'in ma mak'iyankane"bake kad'ai ba ke nunamun na rabu dasu khairee harda kamal"dama yasha fad'amun wata ran sai nayi dana sanin saninsu Arayuwata"gashi nayi kuwa"Allah ya kyauta"Ameen yah Allah"tashi muje muyi Alwalah"Amma ni sai nayi fitsari kema zakiyi?"kasa mgn tayi saima ta juya masa baya"bece komaiba yamik'e tsaye yashige bath room d'in"be jimaba yafito"ta tashi zaune ta cire hijab d'in"shi kuma ya shimfid'a prayer mate yana fad'in kije kiyi Alwalah d'in sai kizo muyi sallar"batayi mgn ba ta tashi tashige bath room d'in"tadan jima sannan ta fito"raka'atanil fijri suka farayi tana binsa"sannan sukayi sallar Asuba"bayan sun sallame ya janyota jikinsa yana fad'in bangaji da baccin ba idan mungama Azkhar saimu koma ko?"zanje idan mun gama azkhar d'in na dubo baby"wai khairee dani da ita wakika fi SO?"gaba d'aya yarinyar nan baki ta kowa sai tata"to bbu Inda zakije"ita k'aramar yarinya ce ai tasan daidai "nasan yanzun haka tayi sallah ta koma bacci"balle yau sunday"shikenan Amma ni nafison baby"Aidama nasan ni bakya sona ko?"shiru tayi tak'i mgn"shima be koma cewa komai ba suka cigaba da azkhar d'in"shi yanayi da tasbaha, ita tanayi da yatsun hannunta"tana zaune Atsakkiyar cinyoyinsa"saidai Atakure take tadai zauna ne sbd ya rik'e ta"sunfi mintina 30 sannan Abdallah yatashi yafita"bed room d'in ummu yashiga"yasami sa'ada ta fito dg wanka zata shafa mai"gaishesa tayi"ya Amsa yana fad'in bacci zamuyi"sai wajen 10 zamu tashi"idan kin shirya kije driver yakaiki gidan Ammi zanzo can d'in"idan kuma zaki fita Akwai key jikin k'ofar ki rufe inada wani key d'in"Amma yaya korata kukeyi ne?"shine kuma Antyn tak'i zuwa mu gaisa?"kanta ke ciwo ne na bata magani ta kwanta bacci"kinsan bansan hayaniya da musu ko?"sbd haka kiyi Abinda nace"dato ta Amsa taci gaba da shafarta"da nufin ta wuce cikin gidan ta sako kaya idan ta gama"Abdallah kuwa samqn yakoma yasami ummu kwance samqn bed d'in tayi shiru"saidai bata cire hijab d'in ba"sbd tana jin kunyar yaganta haka"Ahankali ta Amsa sallamar tasa saidai bata yarda ta kallesa ba" yanata kallonta yacire jallabiyar ya hauro samqn bed d'in yana fad'in malama kicire hijab d'in ko?"dan Allah ka barni da kayata"banaso ! idan kuma b'acin raina kika so to kiyi"Amma yaya Abdallah miye ribarka dana cire hijab d'in?"bazan iya bacci dake da hijab Ajikinkiba"yafad'a yana matsowa dab da ita ya janyota samqn jikinsa yafara zame mata hijab d'in"kasa hanashi tayi harya gama ya aza hijab d'in samqn bed side drower"ita kuma ta matsa ta kwanta sbd ganinsa dg shi sai boxer"tana kwanciyar yabiyota yana fad'in wai meye haka khairee?"ta kallesa da nufin tayi masa mgn ya hauro samanta"ta zaro ido tana girgiza kanta gabanta na fad'uwa"khairee bazan iyaba karna kashe kaina Abanza hakk'ina zaki bani...wane hakk'i....maganar ta tsaya sakamakon bakinsa da nata daya had'e yana wani irin gurnani da sakin numfashi"zuciyarsa da gargar jikinsa najin dad'in yanayin kasancewa da ummu ahaka"besan Time d'in daya keta mata y'ar rigar baccintaba"yayiwa breath nata wata wawar shafka yana murzuwa dg bisani ya manna bakinsa samqn su yanasha kamar k'aramin yaro...... Atake ummu ta bank'are masa tana maida numfashi sbd ta fita dg hayyacinta dg ita harshi"wani irin zazzafan romance Abdallah ke aika mata dashi"wanda gaba d'aya yayi mugun kashe mata jiki da salonsa"yasake mata nauyinsa sosai dak'yar take numfashi sbd nauyinsa"shikuwa budurunsa yakeyi yana romancing d'inta kamar bbu gobe"har yayi nassarar rabasu da suruturan da yyi Sara ajikinsu "ummu bata Ankara ba saida taji yana Addu'ar saduwa da iyali"sannan ta dawo dg duniyar data lula"cikin rikicewa tafara k'ok'arin turashi sbd jin bbu Alamar komai Ajikinsu"big man kuwa yariga yayi nisa"sadda take tureshi ji yakeyi kamarma k'arama masa k'aimi kan Abun takeyi.....wata gigitacciyar k'ara ummu tasaki Alamar Abdallah yabi hanyar dayakeson bi.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *49&50* .......Cikin wani irin bak'on yanayi we wuyar fassara Abdallah ke tafiyar da ummu"wacce bbu irin yagi,cizo ,Ihu, da turewa da batayi masa ba"sbd ya k'yaleta"Amma kamarma badashi take ba"sabbatu kawai yakeyi da gurnanin shigarsa sabuwar rayuwa"wacce tunda yake be tab'a zaton haka Akeji ba....saida ya share sama da Awa d'aya da rabi yana Abu d'aya"tun ummu na kuka tana rok'arsa har ta gaji ta dena"da galabaitar tayi yawa sume masa tayi"saida yadawo duniyar maji dad'i daya lula tukum yafahimci ummu bata numfashi"yamayar da wata nauyayyar Ajiyar zuciya yana binta da wani irin kallo dake nuna tsallar tsananin k'aunarsa gareta"ya sauka dg samqn bed d'in ya suturta jikinsa yaja bed sheet da duk yab'aci da jini yarufe mata jikinta"sbd ganin ta Ahaka zai koma sawa ya Afka mata koda be shiryaba"shafa fuskarta yayi cikin wani yanayi na'a tsantsar tausayinsa gareta"saidai yaji bata numfashi Alamar suma tayi"gaba d'aya jinsa yakeyi kamar wata sabuwar halitta"jikin nasa bbu k'arfi sosai haka yanufi bath room yana waiwayen ta"har yakusan bigewa da k'ofar sannan ya Ankara"yayi Addu'a ya shiga ciki"ruwan zafi ya had'a Acikin bathtub, sbd dama yaji Ana cewa" Adaren farkon yarinya idan namiji yasanta a y'a mace cikin ruwan d'umi Ake sakata"balle yadda yaga yanayinta yasan be mata zuwan wasaba"kuma shima kansa d'in yasan bana wasa bane shi"saidai zuciyarsa fes yake jinta da wani irin farin ciki"yanata maimaita dama haka Akeji idan aka kwanta da mace?"kai shifa ya godema Allah dayasa be tab'a Aikata zina ba"gashi yabi ta hanya me kyau cikin kwanciyar hankali yasamu biyan bukatarsa"Ayanzun kuma ya tabbatar rashin saka buk'atar son kasancewa da mace Aransa yasaka bejin feeling"Amma yanxun gashi yanaji sanadin ummu"da wannan tunanin ya zubo ruwan cikin wata silva"sannan ya d'akko mata towel nasa fari k'al dake rataye yafito dg cikin bath room d'in"sosai yaji tausayinta yasan kuma tabbas ta farka bazasu kwashe lafiya da itaba"gashi har yanzun ya fahimci bata sonsa"saidai Ayau daya mallaki budurcinta ya tabbatar yana mata zazzafan So"da wannan tunanin ya hauro samqn bed d'in yafara yarfo mata ruwan samqn fuska yana shafa mata su.....wata nauyayyar Ajiyar zuciya tasaki tana fasa k'ara had'e da kiran sunan mama tana fad'in wayyo Allah mama kizo ki ceceni....shiru tayi sbd ganin Abdallah zaune gabanta"yatasata gaba yana kallo da mayatattun idanuwansa kamar zai cinyeta"kauda kanta tayi ta fashe da kuka"Ahankali cikin sanyayyar muryarsa take furta"sannu khairee kinji?"kiyi hak'uri da yadda komai yafaru"na kasa controlling d'in kaina ne shiyasa ki yafemun kin jiko?"shiru tayi batace komaiba"ya matso yana share mata hawayen ta"cikin muryar rarrashi yace"tashi ga towel ki d'aura sai muyi wankan ko?"nanma shiru tak'i mgn"sauka dg samqn bed d'in yayi ya koma bath room yamayar da silvan yadawo d'akin"yasamu tana d'aura towel d'in da k'yar tana rintse ido"sannu my khairee"ga ruwan zafi can idan kika shiga zakiji dad'in jikin"yafad'a yana isowa gefenta"ta koma fashewa da kuka"dan Allah kiyi shiru"nasan ban kyautaba"ki fad'amun meye zanyi ki huce khairee?"kinsan yanzun mun dena fad'a ko?"shiru tayi tak'i mgn"duk yadda yaso tayi mgn tak'iyi"tanata kuka da hawaye"idanuwanta sunyi jajir"cikin damuwa ya d'auketa yanufi bath room d'in da ita"ya kwance mata towel d'in yasakata cikin ruwan d'umi"tasaki k'ara tana son fita dg cikin"ya girgiza kansa yana fad'in zakiji dad'in jikin kinjiko?"yafad'a yana kauda kansa dg barin kallon Albarkatun k'irjinta"saima yafita dg cikin toilet d'in"bed sheet d'in yacire ya canza wani"ya d'auke mata pant d'inta da rigar daya keta da jallabiyar daya cire ya sakasu cikin wani had'add'e basket dayake zuba kayan wanki Aciki"kafin yafita da sauri"be jimaba yadawo mata da inners d'inta da doguwar riga arebian gownt purple colour"ya Ajiye gefen bed d'in"sannan yaje ya d'aura towel yatura kansa cikin bath room d'in"ummu na tsaye tasamu ta gama gasa kanta tayi wankan wajibi"tana d'aura da towel ya shigo"ko kallo be ishetaba" kingama ne khairee?"ko zaki jira nayi saimu fita ko?"yafad'a yana k'ok'arin kwance towel nasa kuma bbu komai Ajikinsa sai towel d'in"saurin kauda kanta tayi tana dafe bango tafara tafiya a wawware"yabita da kallon tausayi harta fita dg cikin toilet d'in"shi kuma ya fara tsarkake jikinsa yana tunanin dama haka Akeji idan ana son mutum??"shidai dama yasan sadda yafara ganinta bejin haka Atare da ita sai dg baya ne bayan Aurensu yafaraji"Abinda kawai yasani ya Aureta da zuciya d'aya bbu wani batun AUREN YARJEJENIYA Azuciyarsa"sbd yasan hakan haramun ne"ita kuma sbd ta Amince yasaka yanuna mata suyi irin wannan Aure"sannan Alokacin baijin zai iya cewa yana sonta ko tana burgesa"dalilai biyu suka saka ya aureta yana jin zai iya Auren preety Agaba bayan Aurensu da ummu"na farko data kasance batada tsoro shine kawai yaji ta burgesa"Azatonsa idan ya Aureta zata kamu da soyayyar sa harta rok'esa k'arya saketa saiya basar sucigaba da zama"dukda beda tsarin mace biyu Amma zai d'aure ya Auri preety sbd yamata Alk'awarin zai Aureta"sai gashi komai ya sauya"sannu Ahankali hankali yafara jin bak'in Abubuwa da yawa game da ita"saidai yanzun yasan bazaima iya had'a ummu da wata y'a mace ba"yana fatan yadda Akanta yasan meye so da kulawa yafiso ya tsaya Akanta ita kad'ai"ita kanta idan zatayi tunani meyasa bata tambayar kanta beda dalilin Aurenta saidai kawai sbd mafitarsu?"yasan tabbas mafitarsu Alokacin na d'aya dg cikin Abinda yasa ya Aureta"sai abu na biyu kuma shine ya juyata yadda yaga dama"shin ko yanayin hidimar mak'udan kud'ad'en daya kashe bazai sqka ummu ta fahimci ba AUREN YARJEJENIYA yayi da itaba.....yajima yana sak'a da warwara sannan yafito dg cikin toilet d'in"yasamu kayan daya fiddo mata tabar masa da towel nasa"ya girgiza kansa yana fad'in dama nidai nasan saita Allah kawai"khairee dogon fushi zatayi dani"saidai yadda yalura d'azun dazata fita dg bayi tana tafiya "sai yafara tunanin kodai yaji mata ciwo ne?"da wannan tunanin yayi maza ya shirya yana kallon Agogo"k'arfe 10:38 "lallai lokaci yatafi"yafurta yana saka wata dakakkiyar shadda light purple"yasaka Agogo kalar da talami sawu ciki duk kalar"wayoyinsa ya d'auka yafito yanata zabga mata"kansa bbu hula"yafito sak Ango"dan yau fuskar tasa da fara'a da walwala Acikinta"down stairs d'in ya sakko yasami ummu kwance samqn 3 seeter"ta dubai Abaya Ajikinta brown colour...wato ni kayan dana fiddo basuyi ba ,ko kuwa sbd nine na fiddo shiyasa basuyiba??? Amma gashi nina saka kayan datafiso na dinga sakawa"duk yayi maganar cikin zuciyarsa yana isowa gabanta ya duk'a yakama hannunta guda ya sark'e da nashi"yasaka gudan hannunsa yad'ago fuskarta..... subahanallahi! kukan dai har yanzun?"ko bakijin dad'i ne?"kanta kawai ta kyad'a masa tana k'ok'arin janye hannunta dake cikin nasa yana murzawa"bara ko tea ne kisha sai muje Asibiti"yafad'a yana tuna idan sunje Asibitin doctor d'in namiji ne" Atake kishin dabai san yanada shiba yaji ya motsa"baidai ce komai ba yatashi yanufi kitchen"befi mintina 10 ba yafito da cup me d'an girma da tea Aciki yanata turiri yazo gefenta ya zauna"ta kauda kanta"wai khairee meyasa baraki mun mgn ba?"banza ta masa"to shikenan kiyi hak'uri ga tea kisha sai muje Asibitin A&M INTERNATIONAL HOSPITAL adubaki"ba k'aramin mamaki tayi ba dataji yafad'i sunan Asibitin"dan ta musammun ce sai sarakai da shuwagabanni ake dubawa can"duk doctors d'in turawane "ko katin Asibitin dubu goma ne"Acan Ake siyan magani kud'in ganin likita 50k.....cup d'in daya kafa mata Abaki yasaka tadawo tunaninta"batayi musu ba taci gaba da Amsa sbd ita kawai tasan me takeji"sai sannu yakeyi mata da damuwa Asaman fuskarsa"ita kuwa tak'i kallonsa so yakeyi ko masifane ta masa Amma tayi gum da baki tak'i mgn"bayan ya gama bata ya ajiye cup d'in yana fad'in tashi ki sak'o hijab mu tafi"yak'are maganar yana k'ok'arin kiran driver"yasanar afito masa da mota Agoge zai fita shi kad'ai"yana gama wayar ya kalleta"yaga batada Alamar tashi"khairee ko bazaki iya tafiyar ba?"shiru tayi kanta Ak'asa"yakasa gane nauyinsa takeji da Abinda yafaru"sannan zuciyarta na zafi tana tunanin Anya dama ba sbd biyan bukatarsa yasaka yanuna kamar yana sonta ba?"Inda yana sonta daya sanar mata kodan sbd martabarta daya k'wace"saidai ta lura shifa bbu ruwansa da wani abu yafaru"yana hidimarsa kamar bbu Abinda ya wakana tsakaninsu"itace kawai kejin kunyar had'a ido dashi"pls khairee kiyi hak'uri ki tashi muje Adubaki kinjiko?"nasan nayi laifi idan mun dawo zan Amshi hukunci dg wajenki"saidai inaso Amun hukuncin yadda yadace plsss! yafad'a Anutse yana binta da kallo"ta d'ago kanta ta share hawayenta"da k'yar ta mik'e tsaye sbd zafi da radad'i datakeji Agabanta"da k'yar ta iya takawa"batare data kallesaba ta nufi bed room d'inta"hula bak'a tasaka,sannan ta yane kanta da mayafin rigar ta d'akko plate shoes ta saka"jikinta nata k'amshi"fuskarta ta k'ara haske da shek'i"sosai kayan suka mata kyau" wayarta ta d'auka ta fito"Ahankali ta shigo parlourn"big man na tsaye ya jingina da bango"yayi nisa a tunani"takunta yasaka ya kalleta da sauri"cikin rashin sa'a suka had'a ido"hawaye yagani na zuba samqn fuskarta"gashi ta masa kyau sosai"yah salam! dan Allah ki taimakeni ki dena kukan nan khairee pls"yafad'a yana nufota"ta sunkuyar da kanta k'asa"gabanta ya tsaya ya kama hannunta guda yana fad'in kona d'aukeki?"girgiza kanta tayi Aranta tana fad'in ikon Allah kenan"yau big man ne ke mata irin wannan lallab'awar bayan yagama kurin yafi k'arfin ya rarrashi mace.... Atare suka fito yarufe k'ofar da key suka nufi parking lot"wanda sosai ummu tayi k'ok'arin saita tafiyar tata har suka iso wajen motar"da kansa yabud'e mata gaban motar ta shiga ta zauna yarufe"shima zaga yawa yayi ya shiga ya kalleta kanta na k'asa"cikin tattausan muryanshi yace"kina jin yunwa ko?"shiru tak'i mgn"be koma cewa komai ba"yaja motar cikin nutsuwa yana tuna yadda ya risketa d'azun"saidai bai zurfafa Abin ba"sbd jin yanayinsa yafara sauyawa"zaman kurame sukayi Acikin motar"kowane da kalar tunanin dayakeyi"can wayarsa tayi ringing ya d'auka yyi sallama"dg d'ayan b'angaren daddy yace"Abdallah kana ina?"ina hanya zamuje Asibiti daddy"khairee nah ce bata lafiya"subahanallahi! Allah yabada lafiya"Ameen daddy"dama dan in sanar maka yaran nan na gidan yari zasuyi zaman wata 5"sbd da safen nan police station na sakq aka kaisu"Ashe shigowa sukayi da rana balki ta basu mab'oya saida dare sannan suka fito"da nufin idan sun sato sa'ada su zuba mata powder"saida safe Afita da ita Acikin mota"sai Asirinsu yatonu" ni kaina nayi wannan tunanin daddy"inba ta hakaba Ai bazasu iya shigowa ba"Allah dai ya kyauta gaba"big man ya Amsa da Ameen"can daddy yace"kaje wajen jamilar?"kamar big man yayi dariya yadai dake yana fad'in Anjima zanje daddy zan rarrasheta insha Allah komai ya wuce"to shikenan dama Anjima da dare zanje wajen Alh Ibrahim (yayan Ammi) muyi mgn dashi"Amma sa'ada ta zauna wajenta"ko masu Aiki na sallama sbd ni kad'ai ne Agidan"to daddy insha Allah zan mata bayani"dama da safe sa'adar ta tafi"dg haka sukayi sallama ummu dai kanta Ak'asa"sai satar kallonta Abdallah keyi"bayan sun iso Asibitin yayi parking suka fito dg cikin motar"ya matso ya kama hannunta"murya can k'asa yace"sannu kinji?"wajen ne ke miki ciwo?"shiru tayi Amma bata k'wace hannunta ba"be koma mgn ba suka iso reception ya yanki kati"suka zauna"ko zaman mintina 5 basuyiba aka kirata"Abdallah yafara shiga yaga doctor d'in macece"kuma baturiya ce"sannan yadawo"suka shifa Atare "saidai ummu ta toge tak'i shiga"menene kuma khairee??"yafad'a cikin rarrashi yana matsowa kamar zai rungumeta"nika fita adubani mana"shikenan indai hakan kikeso"yafad'a fuska Asake yana fita....Inda ummu bata iya turanciba dataji kunya"sbd duk da turanci tayi mata bayani"Anan ta buk'aci ganin wajen"bayan tagani tasanar mata sai An mata d'inki"kuma sai tayi 2days Acikin Asibitin"kuka ummu ta koma fashewa dashi"doctor d'in na bata hak'uri"ta bata takarda kud'in komai da komai" harda kud'in gado dana ganin likita 300k(dubu d'ari ukku) k'in Amsar takardar tayi tana b'ata fuska sbd lawisa ta sanar mata Ammata d'inki akwai mugun zafi"tana cikin wannan yanayin big man da wani doctor suka shigo"wanda big man d'in yaga doctor d'in zai shigo yayi saurin shan gabansa yana tambayarsa ina zaije? matarsa na ciki Ana dubata"shi kuma yasanar masa har doctor d'in tasan da zai shigo ta computer sukayi mgn"Amma yakasa yadda shine yabiyosa sbd kishi karya kalle masa mata"saidai ganin ummu zaune tana hawaye rik'e da takarda yasaka shi jin fad'uwar gaba yanufi wajenta da sauri.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *51&52* ........ my khairee menene,ko wani abu doctor d'in ta miki ne??duk ya tambaya Ahankali yana duk'e Agabanta ya rik'e hannun ta guda"shiru tayi tak'i mgn"kallon doctor d'in yayi ya tambayeta meke faruwa?"tamasa bayanin komai"cikin wani yanayi ya Amshi takardar sbd yaje yabiya kud'in afara yimata Abinda yadace"kallonsa ya maida wajen mutuniyar tasa"tayi k'asa da kanta ta had'e rai"gaba d'aya Abinda yafaru ne cikin ranta tana ganin Abin kamar a mafarki"saidai yadda Abdallah yadamu da ita yanata nan nan da ita tanata wanashi Abin yamata dad'i Aranta"yanzun damuwarta guda shine yace"yana SONTA..... khairee zanje wajen biyan kud'in nadawo"ko zaki bini ne?"ya tambaya k'asa k'asa yadda ita ce kawai zataji"dg doctor d'in mace har namijin sai kallonsu sukeyi"dan sun fahimci Abdallah na mugun jida ita"ita kanta baturiyar likitar bata tab'a jin bakak'en fata sun burgetaba sai Akansu..... mik'ewa tsaye yyi sbd ganin batada Alamar yi masa mgn"yasaki Ajiyar zuciya Ahankali sbd ganin doctor d'in yafita"dama da Alama wani abu yazo d'auka cikin office d'in"shima saiya fita"ummu tabi bayan sa da kallo harya b'acewa ganinta"doctor d'in ta dinga kwantar mata da hankali da sanar mata bbu zafin da zataji nan Asibitin tayi banban da sauran Asibitocin data sani"kuma idan Akayi d'inkin sati 1 zai warke inde tabi k'a'idarsu"tana cikin yimata bayanin Abdallah yashigo office d'in yabata takardan biyan kud'in"yadubi ummu dake zaune tak'i kallonsa"ya matso gefen kujerar datake zaune ya duk'a ya Aza kansa samqn cinyoyinta"idanuwansa a lumshe ya kama gudan hannunta ya sumbata"yana fad'in ki daure khairee kinjiko? ta d'auki kusan second 10 kafin tana b'ata fuska tace" to kaje dg waje mana"bece komaiba yafita kamar yadda ta buk'ata"saidai daya fitan ya tsaya dg bakin k'ofar shifa office d'in" lokacin k'arfe sha biyu saura"Ammi yakira"tana d'auka tafara tambayarsa yamai jiki?"sai sannan yatuna d'azun fa yayima sa'ada k'aryar kan ummu na ciwo"da sauri yace"da sauk'i muna Asibiti ne Ammi"kodai laulayi takeyi ne Abdallah?"bashi bane Ammi"zazzab'i ne kawai"zanzo nanda mintina 30 na Amshi break fast"bamuci komai ba"dato ta Amsa yanajin surutun sa'ada yakashe wayar"saidai yaji wani iri dayaji rakin ummu"yasan d'inkin Akeyi"duk sai yaji dama yabarta saida yardarta ya Amshi hakk'insa"wani tsananin sonta da tausayinta yaji na bin jini da jijiya na jikinsa"yana cikin wannan yanayin kiran kamal ya shigo wayarsa sbd yaji Abinda su junuid da tj suka masa Agari"cikin rashin walwala ya d'aga kiran"yanayin yadda ya Amsa sallamar kamal d'in"ya tabbatar wa kamal yanada damuwa"hakan yasashi fad'in Abokina da fatan kuna lafiya?"Alhamdllh ina Asibiti khairee ce bbu lafiya kamal"subahanallahi wane Asibiti ne?muna A&M INTERNATIONAL HOSPITAL! Ayya Allah yabata lafiya" kasan dokar Asibitin basu bari Azo dubiya dana zo ai"hakane saidai idan mun koma gida"Amma Anjima zanzo gidan zamuyi mgn"cewar Abdallah yana yanke wayar"yayi shiru yana jin tausayin y'ay'a mata"yatuna ko bayan wannan wahalar da mace tasha adaren farko zata d'auki ciki tayi nak'uda ta haihu"sosai yaji k'imar ummu Aransa data kasance me tarbiyya har takawo masa mutuncinta....yana wannan tunanin wata nurse tazo zata shiga"had'e rai yayi yak'i matsawa"shan jinin jikinta tayi sbd fuskar big man ba b'oyayya bace"shi kansa doctor d'in d'azun dayake d'an nigeria ne yaganesa"cikin sigar jan hankali tace"pls zan wuce doctor ce keson ganina"yatsina fuska yayi yana kauda kansa yace"matata na ciki idan ta fito kin shiga"yafad'a yana duba wrist watch d'in dake d'aure a hannunsa"ganin bbu fuskar dazai bari ta shiga yasaka batayi mgn ba ta wucewarta....yayinda ummu da doctor sunga komai ta tv da aka saita da CTV camera Acikin office d'in"wanda ummu Abinda Abdallah yayi yamata dad'i sosai Aranta"ta tabbatar kobe sonta yadamu da ita"doctor d'in data gani take tambayarta sbd itace ta kira nurse d'in ta waya zata tura ummu zuwa room d'in da aka bata"An kammala d'inkin"wanda taji zafi tasha raki"bayani ummu ta mata da nuna mata mijin nata na kishinta sosai"itadai doctor murmushi tayi taje ta bud'e k'ofar big man na tsaye ya juyo suka had'a ido"cikin harshen turanci sukayi mgn tasanar masa yaje room 5 yanzun za'a kamasa matarsa"Amma sun mata Alluran bacci"zata d'auki kusan Awa 2 tana bacci"dato ya Amsa yayi gaba"Ahankali yashiga d'akin"fes d'akin yake"saman bed d'in An shimfid'a bed sheet"ga fridge da tv manne jikin bango"ga dust bin Aciki da sink agefe na wanke hannu"da alama cleaners na kulawa da komai"yafad'a yana tura k'ofar toilet d'in shima fes yake"gefen bed d'in yaje ya zauna yafara danna waya"Ahaka nurses biyu suka turo ummu samqn wani bed suka shigo"Idonta biyu baccin nason d'aukarta"tunda suka shigo yatsurawa baby face nata ido yanata kallonta kamar yaune yafara ganin ta"ta gallah masa harara"shi kuma ya maido mata da murmushi yana mik'ewa tsaye yanufo gefen d'an gadon da deep husky voice d'insa yace"my khairee sannu! yak'are maganar yana matsowa dab da ita yafara k'ok'arin d'aukarta"sudai nurses d'in nata kallonsu"batayi musu ba sbd ganin basu kad'ai bane Acikin d'akin"samqn bed d'in ya Azata"yamata matashin kai da cinyarsa"yana janye hular samqn kanta"ta doke masa hannu"thank you tawan"ina Alfahari dake khairee nah"naji dad'in yadda kika rik'e marta...kukan data saka yasanya yyi shiru be koma mgn ba"ita kuma ta rufe ido sbd baccin dake fusgarta"Acikin mintina 5 bacci yayi Awon gaba da ita"Abdallah yaja Ajiyar zuciya Afili yana furta Allah yabaki lfy khairee nah kona goge kuskurena na baya"lallai na yarda da zancen kamal dayace SO baya shawara yake shiga"yak'are maganar yana shafa gashin kanta ya gyara mata kanta ya Aza samqn pillow d'in dake kan d'an gadon"yaduba time k'arfe 12:15 pm"Ahankali ya sumbaci goshinta da lips nata"ya rad'a mata Agefen kunnanta kalmar I LOVE YOU" ya mik'e tsaye yafita yana waiwayon ta"batare data san yana yiba"kai tsaye office d'in ganin likitan yashiga yasanar masa su kula masa da motsinta nanda mintina 30 zaije yadawo"dato ta Amsa shi kuma yafita"kai tsaye gida yakoma"duk Abinda yasan zata buk'ata yabud'e d'akinta ya d'akko ya shirya cikin k'aramin troley nasa daya d'akko d'akinsa"sannan ya d'auki blanket duk yafito dasu da kansa yasaka cikin mota ya d'auki hanyar gidan Ammi"batare daya tsaya jiran driver ko body guards d'in saba.... lokacin daya iso gidan Ammi har Anfara kiran k'arfe d'aya saura"Ammi da sa'ada na zaune a parlourn"kan sa'ada na samqn cinyar Ammin"big man yashigo da sallama Ahankali"kallo d'aya Ammi ta masa ta kasa gane Awane yanayi yake"saidai yau taga yayi haske sosai"ta kumayi mamakin ganinsa da manyan kaya"dama kuma tana masa fad'an nacewa saka k'ananun kaya dayayi Arayuwarsa....ina wuni Ammi?"Abdallah ya katse mata tunaninta"lafiya qlau Alhamdllh"yaya ya Antyn da jiki?"da sauk'i baby tayi bacci ma"to zan bika dan Allah naganota"wannan Asibitin ba'a zuwa dubiya saita dawo kin dubata"ki tashi ki shiga ciki zamuyi mgn da Ammi"batace komaiba fuska bbu walwala tanata turo baki ta tashi"Ammi tace"meke damun ummulkhairi d'in?"d'an sosa k'eya yayi yana fad'in zazzab'i ne"Allah yabata lafiya"yau ka tuna kayan Al'ada kenan?"d'an murmushi yasaki yana fad'in cikin satin nan yawanci da yamma sune nake sakawa sbd khairee su tafiso na sakq"sai tayita rigima wai manyan kaya sunfimun kyau"ta kyauta Ai"dama haka Akeso macen k'warai itace wacce mijinta idan yayi ba daidaiba zata Ankarar dashibisa hanyar daya dace" Allah yayi mata Albarka yabata lafiya"cikin jin dad'i ya Amsa harda yin murmushi"wanda Ammi tayi mamaki"ga basket can na shirya komai sai kaje dashi dukda dai ranama tayi"shi lunch d'in kabari da yamma sai kazo ka amsa"to Ammi Amma kar a Ajiye mana dinner"to shikenan"shiru na mintina 10 ya ratsa tsakani"fuskar Ammi bbu walwala tace"sa'ada tasanar mun Abinda matsiyaciyar matar daddynku ta Aikata da irin hukuncin daya yanke mata"sai yanzun zaice zai maidani dayaga bbu ita?"to bbu Inda zan koma, y'ata kuma na rik'e ka kwaso mun kayanta ka kamun nan.... ganin tayi shiru yasaka Abdallah cewa" dan Allah Ammi kiyi hak'uri ki koma kodan sbd zuri'arki"idan kink'i komawa kinsan wacece kuma daddy zai koma yayibo mana"kuma kinsan bayin kansa bane meyasa bazaki masa uzuriba??"ko khairee wlh banji dad'iba datasan baku tare da daddy"dan Allah kiyi hak'uri Ammi"shikenan Abdallah bbu yadda zanyi zan hak'ura na koma Amma wlh shima saiya gane kuransa na wahalar dashi sannan zan koma.... murmushi yasub'uce masa"Aransa yace"oh mata basu girma Awajen mazajensu"yanzun ita Ammi tsofai tsofai da ita wane Aji zata jama daddy?"sai kuma yatuna da ummu yace"nima tawa rigimammiyar nacan na jirana"mik'ewa tsaye yyi yana fad'in zan wuce Ammi"batace komaiba ta k'walama sa'ada kira"ta fito tana b'ata rai"jeki d'akko jug d'in lemon cittan nan da lemon tsami yaje mata dashi za taji dad'in bakinta"dato ta Amsa Abdallah cikin jin dad'i yaketa zubama Ammi godiya"itadai tana murmushi kawai batace komaiba"ranta yabata yanzun yafara son ummu kenan?"kasancewar sa'ada tasanar mata komai"ta kuma kira kamal ta tsaresa da tambaya yamata bayanin sanadin Auren da had'uwarsa da ummu ta farko da Abinda ya had'asu"Ada taso ta masa mgn kuma araba AUREN"saidai kamal daya nuna mata nagartattun halayen ummu yasaka ta fasa"sbd itama shedace kan ummu nada hankali da tarbiyya"hakan yasa tabarshi sai ranar daya kamata wani zance dake nuna yafara sonta zata masa tas"takumasha Alwashin bazai Auri preety ba.....gashi Ammi"muryar sa'ada ta katse mata tunani"kije ki bisa dashi mana yana bakin get"batace komaiba taje tasami big man tsaye yana saka basket d'in a back sit"Autar Ammi sbd bazanje dake wajen khaireen ba shine kike fushi?"Eh mana yaya Abdallah"hak'uri zakiyi zuwa gobe mun dawo"kuma ita dukta damu dabaki kusa da ita"murmushi sa'ada tayi tace"dama nasan Anty zatayi kewata kai kuma shine kace nazo nan ko?"shiru kawai yayi sbd yasan bazata gane komai ba"ya Amshi jug d'in yasaka ciki yarufe"tana tsaye tana kallon sa tace"Allah yatsare Agaida ita"ya Amsa da Ameen ya shiga mota yatafi.... saida yatsaya masallacin dake cikin Asibitin yayi sallah sannan yanufo ciki"basket d'in ne da jug a hannunsa"Ahankali yaturo k'ofar yashigo da sallama"tanata baccinta ta kwanta gefen damarta"Ajiye kayan yayi yanufi gefen bed yaje ya sumbaci goshinta sannan yafita"be jimaba yadawo da sauran kayan ya Ajiye"shi kuma ya matsa samqn bed d'in ya zauna ya janyota samqn jikinsa ya matseta sosai kamar zai maida ita ciki"yana lissafin nanda mintina 30 zuwa 40 zata iya farkawa dg baccin ta...yayi shiru yana bin farar kyakykyawar fuskarta da kallo yana tuna yadda ya risketa d'azun da safe"sai yaji inama kar lokacin ya wuce"wata zuciyar tace"kanada tabbas idan ta warke zata cigaba da zama da kaine bayan kasan bata sonka??"wani irin fargaba yaji Azuciyarsa"yana jin tsananin zafin mubashshir acikin zuciyarsa"gashi shi besan kowa na ummu ba balle ya tambayesa samari nawa ta tab'a yi??"dan yanzun ya fahimci ba k'aramin zafin kishinta yakeyi ba...yajima yana zaune yana tunani yana kallon ummu"wanda komai nata yamasa kyau"musammun lips nata da gashin girrar ta dana saman kanta"yana wannan tunanin tafara motsi Ajikinsa"yatsareta da ido kamar yana kallon TV"hamma tayi ta bud'e idanuwanta tana salati....saidai ganinta datayi Ajikinsa yasaka ta had'e rai"tana kiciniyar k'wacewa"dukda bbu k'arfi ajikin nata"da irin wannan rigimar kuma kika tashi khairee??"yanzun wajen yadena miki ciwon ko?"kuka ta fashe dashi tana turashi dason ta k'wace"Ahaka doctor d'in ta turo k'ofar d'akin ta shigo da wasu ledoji a hannunta"big man yacikata badan yaso ba"ta sakko dg samqn bed d'in ta jingina jikinta da bango tana tsuke bakinta"doctor d'in ta mata sannu tana fad'in zamuje toilet kiyi sit bath"kanta ummu ta gyad'a mata"Abdallah dai bece komaiba yana kallo suka shiga toilet d'in"bbu jumawa doctor d'in ta fito tabarta ciki"tafi mintina 15 sannan ta fito dg cikin toilet"jikinta da ruwa da Alama Alwalah tayi"kuma jikin Alhamdllh da sauk'i sosai dan har tafiyarma normal takeyi"saidai wata irin muguwar yunwa ke damunta"ranta yabata kallonta yakeyi"hakan yasa bata kallesaba"sai taga yatashi yabud'e troley d'in ya d'akko mata hijab da prayer mate ya shimfid'a mata"saima sannan ta lura da kayan dake cikin d'akin daya kawo"kallonta yayi yana fad'in zokiyi sallar saiki karya ko?"nanma shiru tayi ta matsa ta d'auki hijab d'inta ta sakq ta kabbara sallar"shi kuma blanket d'in ya shimfid'a samqn bed d'in"sannan ya had'a mata tea me kauri"yazuba mata farfesun naman kaji da ships dayaji kayan had'i"duk ya Ajiye gefen bed d'in yazauna yana kallonta tana Addu'a tana hawaye"wanda hankalinsa yatashi matuk'a yafara zaton ko rabuwa dashi take addu'ar yi???.....,...✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba *AUREN YARJEJENIYA* *53&54* .......tunda Abdallah yatafi ummu ta gama waya da lawisa take tunanin ina yaje?saidai kuma zuciyarta na wasi wasi da irin yadda suka tsara itada lawisa tayi" dan ta k'ara tabbatar da cewa Abdallah na sonta yakuma damu da ita"saidai data tuna y'an gidansu da mama sai taji shakku Aranta game da Abinda take k'ok'arin yi idan ta sami sauk'i"wanda ta yadda wannan Asibitin tanada bambamci da sauran Asibitoci"tunda gashi jikin nata Alhamdllh"tana wannan tunanin big man yaturo k'ofar cikin nutsuwa ya shigo"bakinsa d'auke da sallama cikin k'asaitacciyar muryarsa"yana rik'e da ledoji manya guda biyu Ahannun"fuskarsa bbu walwala"yayi y'ar rama"lips nasa sun bushe...ido hud'u sukayi shida mutuniyar tasa"yatsura mata ido yana Aiko mata da wani irin kallon daya sakar mata kasala Ajiki"ta turo masa baki ta d'auke kanta da sauri"shi kuwa Ajiye ledojin hannunsa k'asa yayi yanufi wajen fridge ya d'akko goran ruwa yadawo ya zauna saman farar kujerar dake kallon gadon"still idanuwansa nakan ummu"b'alle murfin yayi yakafa Abakinsa"be Ajiye ba saida ya shanye tas ya jefa roban cikin dustbin dg Inda yake zaune"ummu kuwa jikinta yabata kallonta yakeyi saidai ta maida hankalinta wajen waya.... khairee kin hak'ura dan Allah?"d'ago kanta tayi ta zabga masa harara tana fad'in ban hak'ura ba kuma bazan tab'a hak'ura ba"ka manta irin wulak'ancin dakamun ranar danazo gidan ka?"nace ka manta?"ta k'are maganar cikin masifa tana sakin kuka....kinga pls kiyi shiru khairee"yaka mata ki manta Abinda ya wuce"ki d'auka bada wancan Abdallah d'in kikeba da wanine sabo"kefa kikace bbu wanda bayayin kuskure ko khairee?"to meyasa ni baraki yafemun kuskuran dana miki Abaya ba?"karki manta kemafa kinmun"saidai nawa yafi yawa"zan iya komai sbd ke !;zan iya sadaukar da raina Akanki "yaka mata ki yadda dani ki kwantar da hankalinki ko nawa hankalin zai kwanta pls...."dakin san yadda na shiga damuwa dakin tausayamun"pls kidena cewa bakya sona ina jin zafin Abin Araina"ni dama can ba irin wannan Auren nayi dake ba"kece dama can dai kikayi irin wannan Auren da irin wannan niyar ,yaka mata ki tuba" Amma wlh bazan iya rabuwa dake ba.....iya nan yafad'a yayi shiru yana jiran jin meye zatace??"ta d'auki kusan mintina ukku kafin tace"ka gama dogon sharhin naka?"ta fad'a batare data kallesaba"shiru yayi yanata kallon d'an bakinta yana jin kamar yaje yakama kissing nata... ganin tayi shiru yasaka Ahankali cewa"ga wannan ki duba ko Akwai Abinda bakyaso saina canzo miki ko?"yafad'a yana tashi tsaye ya d'akko ledojin ya aza samqn bed d'in gefenta"hararar ledojin tayi"shi kuma yayi murmushi yana fad'in kinyi kyau sosai"ni meyasa baraki harareniba?"banza ta masa tak'i mgn"khairee! yakirata cikin wata iriyar murya"ak'ule tace"dan Allah ka k'yaleni banaso kaje kabayar dasu mana"sannan wannan Abincin yayi yawa tunda Anan babu wanda za'a bamawa"kazuba kaci mana kar Ayi Asaransa"kinaso naci ne?"k'in kulasa tayi ta zame ta kwanta samqn bed d'in"jikinsa asanyaye yaje yazuba Abinda yakeda buk'ata ya zauna kan kujera yana ci kamar magani yana kallonta"ba wani sosai yaciba ya had'e komai yasaka cikin basket d'in ya d'auka yana kallon bayanta"sbd ta bashi baya"Ahankali yace"khairee zanje wajen Ammin saina biya dg nan nayi sallah"shiru tayi tak'i mgn kuma bata juyo ta kallesa ba"cikin damuwa yanufi k'ofa yafita"ummu ta tashi zaune tafara duba ledojin shopping d'in"chacoolates ne dasu biscuits, Sweet,cakes da ice cream da sauransu"ice cream d'in da cakes d'in kawai ta d'auka ta zauna tana ci"tana tunani"bayan ta idar takomayin sit bath sannan tayi sallar la'asar...big man kuwa gida yakoma yayi wanka da sallah ya shirya cikin sabuwar shadda giznah light green"saidai yasaka hula"ba k'aramin kyau yayi ba"sai wajen k'arfe 5:14 pm ya iso Asibitin sbd yabiya gidan Ammi"sadda ya shigo room d'in doctor d'in na koma duba ummu wacce har tayi wanka ta canza kaya"Acikin kayanta kala 2 daya d'akko mata d'azun"saida taji k'irjinta yabuga dataji Amon tattausan muryanshi yana tambayar doctor d'in yaya yanayin jikin nata??"tasanar masa gobe za'a iya basu sallama tunda da sauk'i jikin nata"gaba d'aya k'amshin turarensa yacika mata k'ofofin hancinta"yana tsaye tunda ya shigo ya jingina bayansa Ajikin bango"hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa gudan hannun yana rik'e da waya yana dannawa"ummu ta bishi da kallo tana yaba baiwar kyawun halittar tasa Aranta"tana jin dad'in mallakarsa Amatsayin mijin Aurenta"har yanzun zuciyarta tak'i Aminta data Aikata shawaran da lawisa ta bata"sai ranta yadinga bata kar garin jan aji kuma ta b'allo ma kanta ruwa??....tana wannan tunanin doctor d'in ta fita"sai sannan big man ya maida duka hankalinsa wajenta murya can k'asa yace"kin fara jin yunwa ko?"shiru tayi tak'i mgn"bece komaiba yaduba warmers d'in Abincin daya shigo dashi"tuwon shinkafa ne fara miyar danyar kubewa"ta wadatu da man shanu da naman saniya"sai farfesun kifi dayaji kayan k'amshi"bayan yazuba ya matso ya Ajiye mata yana fad'in pls kici kinjiko?"ni bazan ciba"d'an jim yayi"saiya saki Ajiyar zuciya yana kallonta cikin muryar rarrashi yace"kiyi hak'uri kar laifina yasaka kiyi gaba da Abinci khairee"ki daure kici kisha magani"idan kuma Abincin ne be miki ba"fad'amun me kikeso sai naje nasamo miki??" ko?"yafad'a yana tasowa ya zauna gefenta ya Amshe wayarta datake game da ita"bata kulashiba sai k'ok'arin matsawa dg kusa dashi takeyi"gabanta nata fad'uwa"sbd sak Abinda yafaru d'azun yadawo mata a k'wanya"Abdallah kuwa rik'e hannunta guda yayi ya janyota jikinsa ya rungumeta yana fad'in"sai yaushe zaki dena wannan fushin dani khairee? fad'amun yaushe ne pls kona samu nutsuwa?"nida nakeso ki koma zama y'ar lukuta shine bakyason cin Abinci?..batayi mgn ba sai mutsu mutsun son ta k'wace jikinta dg cikin nasa takeyi"shi kuwa kansa ya aza gefen kafad'arta"ya cire hular samqn kansa ya aza mata samqn gashinta yana murmushi"har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana"saima Asannan ummu ta lura da wushiryar dake tsakkiyar hakoransa"wanda tayi masa bala'in kyau"sosai yanayin da suke ciki ya musu dad'i Arai dg ita harshi"hannunsa ta kama ta gartsa masa cizo"yakama dariya yana fad'in koda jini wajen zaiyi bazan cikakiba khairee"kawai inason mu kasance Ahaka"ke kuma kina guduna ko? yak'are maganar yana sinsinar gefen wuyanta yana manna mata kiss gefen wuyan da kumatunta"ita kuma ta k'ak'aro kuka"adole yacikata yana rarrashinta taci Abinci"wanda saida ta bashi muguwar wahala sannan taci Abincin"shi kuwa yakasa jin haushinta balle ko zuciya yayi"gashi Anyi sa'a week end ne"gaba d'aya Anan ya yini"be fitaba sai gab da sallar magrib....bayan sallar isha'i ya shigo d'akin"kuma daya dawo da tsarabar ummu Ahannun sa"saidai jallabiyace fara gogagga Ajikinsa"da Alama wanka yakoma gd yayi"bata cikin d'akin tana toilet"da alama wanka takeyi sbd yaji k'arar ruwa"sanin halinta da kunya bazata iya shiryawa ba Agabansa" zatayi rigima idan ta fito ta samesa"sai kawai yafita ya nufi wajen doctor d'in sbd yaji ta koma dubata...be jima da fitaba ummu ta fito dg cikin bath room d'in"Abinda tasan zata buk'ata ta d'auka ta koma ciki"sbd taji motsin shigowar sa da fitarsa"sannan ta lura da ledar daya Ajiye gefen bed"koda ta shiga toilet d'in kayan bacci tasaka da k'aramin mayafi ta fito"tana fitowa big man naturo k'ofar"ta b'ata fuska ta juya masa baya tana fad'in wai malam wannan zaryan na meye?"hmm! khairee bakya gajiya da neman mgn"ni wajen matata nazo shine nayi zarya?hmm! matarka kuma?"saidai ko wannan banzar marar zuciyar ita kake nufi ko?"sarai ya fahimci preety take nufi"saiya basar yana fad'in naji dad'i dakikamun mgn"dama ko masifar ne inaso Amun"bata kulashiba sbd wani irin zafin kishin preety taji yataso mata"kawai saita nufi samqn bed d'in ta zauna tana kallon tv"shi kuma ya zauna kan kujera fara"shiru na mintina 5 ya ratsa"can ya kalleta yana fad'in kamal na gaisheki da jiki"kamar tana jira ta fashe da kuka tana fad'in bana son gaisuwar tashi ina ruwana daku?"shiru yayi jikinsa yayi mugun yin sanyi"ya fahimci ba k'aramar k'iyayya khairee ke masa ba"wato shima kamal laifinsa ya shafesa kenan?"ya tambayi kansa"saiya canza topic d'in da cewa" to ki daure kici wancan naman kinji dad'in bakinki ko?"bana buk'ata"tana fad'in hakan ta kwanta ta juya masa baya"shi kuwa be koma mgn ba"sai wajen k'arfe 10 ya d'auki naman yafita bakin titi yabayar"shi kuwa tsabar damuwa bayajin sha'awar cin komai"saidai ruwa kawai yake sha"bayan yabayar yadawo ya shimfid'a blanket k'asa kan tiles ya Aza pillow"yazo gefenta ya dinga yimata Addu'oi yana tofeta dasu"tayi bulum kamar tana bacci"bayan ya gama yamatso ya sumbaci goshinta yana fad'in I love you so much my sweet khairee"dg haka yaje yayi bissimilah ya kwanta"bayan yagama Addu'a yafad'a tunani..... *bayan kwana 5* kimanin sati 1 kenan da faruwar wannan babban al'amari tsakanin big man da ummu"tunda Aka basu sallama ta dawo gidan take wanashi da sakashi cikin damuwa"gaba d'aya dukya zabge ya rame baya Aikin komai a office sai tunani"gashi da dare rufe d'akinta takeyi"da safe kuma ko Inda yake bata kallo"tanadai yin girki dashi"Amma bata kulashi tana sharesa sosai"gashi sa'ada bata gidan balle kodan sbd ganin Idonta tarage wani abu"sosai big man yakoma halinsa na miskilanci da k'in son mgn"tun kamal baya tausaya masa har yafara bashi tausayi"yana tunanin zuwa gidan yabama ummu hak'uri kan ta janye komai su zauna lafiya"Ayau friday misalin k'arfe 8:11 am "ummu na zaune tasha gayunta cikin k'ananun kaya riga da wondo kanta bbu d'an kwali"tanata chats da lawisa tana smiling"dan yanzun ta warke harma d'inkin ya warware"saidai har yanzun tana shiga ruwan zafi....tunda big man yasakko down stairs d'in yatsareta da ido bbu ko k'iftawa"ba k'aramin kyau da burgesa tayiba"danshi dama baya son ganinta da kayan Al'ada sai k'ananun kaya"Ajikinta taji kamar Ana kallonta Akeyi"ta d'ago kanta da sauri....tsab kyawawan idanuwansu suka sark'e da juna"Abdallah be dena kallon nataba saima doso Inda take yayi"ya wanku cikin farar shadda y'ar ciki da malun malun" kamar Ango sbd tsabar kyawun da yayi"ummu kuwa kallon second 5 ta masa ta d'auke kanta tana jin zafin kishin sa Aranta"sbd ji tayi kamar taje ta rungumesa"ta tuna jiya yadda yadinga yimata knocking da rok'onta ta bud'e masa k'ofa ya shigo ko k'asa ne ya kwanta"shidai baya son nesa da ita.... good morning beauty! d'aure fuska tayi tak'i Amsa gaisuwar tasa"gefenta ya zauna jikinsu na gugar juna"Ahankali yace"khairee yau za'a maida Auren daddy da Ammi bayan sallar juma'a.... Amamakinsa sai yaga tana murmushi had'e da fad'in Alhmdllh"Allah yasa Alkhairi"Ameen khairee nah"dama fita zanyi tare da daddy"break fast d'in saina dawo nayi"shiru tayi tak'i mgn"ko zaki mun rakkiya ne?"cikin k'osawa tace"dan Allah kaje kar daddyn yagaji da jiranka"bece komaiba ya mik'e tsaye zuciyarsa na wani irin turiri yafita"ita kuwa tashi tayi cikin sauri ta had'a kayanta kala 5 da Abinda zata buk'ata cikin k'aramin troley d'inta"sannan ta saka hijab saman kayanta ta d'auki hand bag da wayar ta da key d'in motarta"gabanta nata fad'uwa ta rufe ko ina ta fito rik'e da troley d'in ta nufi parking lot"dukda motar nada k'ura haka ta bud'e back sit ta ajiye troley d'in ta shige driver sit taja motar"tana fitowa ta tsaya bakin titi tasha mai sannan ta d'auki hanyar me duguri wajen k'arfe 8:35 am"tana driving d'in takashe wayar ta....tun tana driving d'in cikin dad'in rai harta fara gajiya"sbd rashin sabo"bata iso mai duguri ba sai wajen k'arfe 3 na rana"gajiya da yunwa na damunta"kai tsaye Aguwar da kakarta take ta dosa"gidan hjy innah"bayan ta gama parking Abakin k'ofar gidan ta fito tana janye da troley d'inta ta doshi cikin gidan.....tun dg soro har zuwa madaidai cin tsakar gidan share k'al yake goge kamar ba gidan tsohuwa ba"da sallama ummu ta shigo"bbu kowa tsakar gidan sai tabarma dake shimfid'e da redio Ajiye Agefe"troley d'in ta Ajiye ta cire hijab ta kwanta samqn tabarmar tana maida numfashi"Ahaka tsohuwar y'ar kimanin shekara 67 aduniya ta fito dg cikin wani d'aki da goro Ahannunta"turuz tayi tana fad'in wacece nake gani kamar ummulkhairy?"nice innah"ikon Allah kece tafe haka?"ko waya bakimun ba cewar kina hanya"ta fad'a tana k'ok'arin zama gefenta tanata kallon ta"sbd yadda ta canza mata"ummu dai batayi mgn ba ta tashi zaune suka fara gaisawa.... da yamma bayan ummu tayi wanka tayi sallah taci Abinci suna zaune parlourn innah sbd ankawo nefa"inna ta dubeta tana fad'in wai nan kikazo ko kuwa wata hidima Akeyi??dukda dai bbu wata hidimar dana san akeyi"dan Allah inna ki k'yaleni da tambaya"banaso nidai ki sanarwa kowa ina nan"zancen banza kenan"kamar yaya karna sanarwa kowa kina nan?"kodai yaji kikayi ?"sai gidana yazama mafaka bazakije gidan mugun ubankuba?"kai innah Ai yanzun zaman lafiya suke da mama"Eh mana tunda yaga me kud'i kike Aure"gashi ke kuma kina son bada matsala"inna bazaki ganeba Adena zancen kawai"ke kika sani Ai"duk tsiyarki dai dole asan kina nan ko?"tunda ba haka zaki tabbataba da zama nanba babu wanda yasani"shiru ummu tayi tak'i mgn"hankalinta na wajen waya tana gama turawa lawisa text d'in ta sauka lafiya"shima Abdallah ta fara tura masa text kamar haka....*na barka na fita dg rayuwarka Aganina shine daidai"baka sona ka rabani da martabata kuma kak'i cikamun alk'awarin da mukayi dakai na rabuwa da juna"sbd haka ina jiran takardar sakina bazaka koma ganina gidan kaba har Abada* tana gama sending ta kashe wayar gaba d'aya... Ab'angaren big man....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *55&56* ....... Ab'angaren big man kuwa yayi busy ko gidan be dawoba balle yayi break fast d'in daya ce zai dawo yayi"Ana tasowa dg masjeed Aka maida Auren Ammi da daddy"wanda dg daddyn har Abdallah suna cikin farin ciki"dukda Ammin ta kafe ba yau zata koma ba"Amma yayanta da daddy sunce yau zata tare"sbd An kwashe komai na gidan Anzuba sabbi tun kwana 2 da suka wuce"duk irin farin cikin da big man yake ciki"zuciyarsa da tunaninsa na wajen mutum guda"wato khairee"sai wajen k'arfe 4:35 pm yanufi gidan"saidai yarasa meyasa tunda yadoshi side nasu gabansa ke fad'uwa?...kasancewar yanada key koda yaga k'ofar rufe be damuba saiya saka key yabud'e ya shiga"samqn 3 seeter yaje ya zauna yacire malin malin d'in jikinsa"yana k'arema cikin parlourn kallo"saima sannan yatuna da phones nasa daya saka silent"zaro babbar wayar yayi yafara dubawa.....wata iriyar bugawa zuciyarsa tayi"saidai yakasa yadda da Abinda yagani rubuce a text message d'in"da wani irin hanzari ya mike tsaye ya nufi d'akin baccinta"yana murd'a handle d'in k'ofar yajishi Arufe"yazaro ido ya nufi gudan d'akin"Abud'e yake saidai bbu kowa ciki"har toilet d'in dake cikin d'akin yaduba bbu kowa"ya fito Arikice ya duba kitchen da toilet d'in dake cikin parlourn duk bbu ummu"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! ya furta da k'arfi zufa na keto masa"yadafe kansa dake sarawa"yayinda zuciyarsa ke wani irin had'ewa tana harbawa da sauri da sauri"dab'as ya zauna gefen kujera yana kallon fuskar wayarsa kamar yanason fito da wani Abu Acikinta.....never wlh! yafad'a da k'arfi yana yamutsa lallausan bak'in gashin kansa"yana girgiza kansa yace"bazai yuyuba khairee wasa kikeyi... yak'are maganar yana dealing number d'in ummu yajita is sweech up"ko malun malun d'in be mayarba ya mik'e tsaye yafita dg cikin parlourn da wani irin mugun sauri"cikin y'an second ya iso parking lot ya shiga mota"yajata a haukace"ikon Allah ne kawai ya iso dashi gidan Ammi"dg waje yayi parking yafito ya wuce ciki"k'awayen Ammi biyune da Ammin da Anty wasilah"sai matar yayan Ammin a parlourn suna zaune"kamar Anjehosa haka ya shigo bbu ko sallama"gaban Ammin yafad'i",kallo d'aya ta masa ta fahimci yana cikin tsantsar damuwa"sai tayi k'arfin halin cewa"kai lafiya zaka shigo bbu ko sallama??"da sauri yace"kuyi hak'uri Ammi"ina yininku?"yaduk'a ya gaishesu"suka Amsa da masa murnan maida Auren iyayen nasa"ya kalli Ammin yana fad'in baby fa?"sun fita da sadeeq zai kaita lalle da wankin kai"to Ammi kizo zan baki sak'o"yafad'a yana nufar d'akinta"Ammi ta mik'e tsaye tabi bayan sa...lokacin data shigo yana tsaye yanata safa da marwa Acikin d'akin yana ganinta yanufeta kamar k'aramin yaro yakama hannunta tun kafin tayi mgn cikin wani yanayi yace"dan Allah Ammi ki taimakamun khairee tadawo guna!wlh ta tafi gidansu inaga... Akan me ta tafi?"kasa mgn yayi yana sosa k'eya"d'aure fuska tayi tana fad'in kamata wani abun kenan ,ko kuwa sonta ne kafara shiyasa kadamu da tafiyar tata,ko kuwa ta gaji da AUREN YARJEJENIYAR da kukayi ko????".....sosai tambayoyin Ammin suka d'aure masa kai"yama kasa bata Amsar koda guda d'aya"ransa na bashi kamal ne yasanar mata kenan??...."sa'ada ta fad'amun irin yanayin zaman da kukeyi"hakan yasa na zurfafa bincike ta hanyar kamal nasan komai"kayi kuma daidai"saidai inaso kasani bbu ruwana da tafiyarta, sbd bansan meka mataba ta gaji da hak'uri dakai ta tafi"dan haka sai kasan yadda zakayi tadawo wajenka"saidai muddin ka bari ummulkhairy ta sub'uce maka na tabbatar ba zaka tab'a samun mace kamarta ba"yarinyar Arzik'i me kirki da girmama mutane da sanin yaka mata..... Ajiyar zuciya yasaki yana kallon Ammi idanuwansa jajir yace"Ammi dan Allah ki fahimceni"wlh ina sonta bazan iya rabuwa da itaba"sbd Abu kad'an shine dukta damu"kuma ni Araina da zuciya guda na aur.....kaga Abdallah nifa bbu Abinda zan iyayi"ban tab'a zuwa muka gaisa da iyayentaba sai sbd tayi yaji zan kwashi jiki naje?...shiru yayi sbd shima sai sannan yatuna be tab'a zuwa ya gaida iyayentaba"Asali kofa y'an gidansu da maifinta be saniba"lawisa kawai yasani Acikin friends nata....fitar Ammi dg cikin d'akin yadawo dashi tunaninsa"cikin sanyi jiki shima yafita"gaba d'aya hankalinsa da tunaninsa na wajen ummu"ransa yabashi sbd shi takashe wayar ta"driving yakeyi yana tunani yana kuma gwada kiranta saidai maganar gudace is sweech up"kai tsaye gidansu kamal yanufa"yana isowa bakin get dg waje yayi parking"be fitoba dg cikin motar yayi dealing d'in number kamal"yana d'auka ko sallamarsa be Amsaba yace"ina waje kasameni yanzun ina jiranka"bejira cewar saba ya yanke wayar ya kife kansa samqn sitiyarin d'in motar ya lumshe idanuwansa yana tunani"bbu Abinda k'irjinsa keyi sai bugawa"yasha Alwashin ko sama da k'asa zasu had'u bazai iya rabuwa da itaba"kuma bbu shegen daya isa ya Aureta muddin yana numfashi....cak tunaninsa yatsaya daya tuna da mubashshir"kodai wajensa ta tafi??wata zuciyar ta tambayesa"it can wlh! bazai tab'a yuyuwaba"yafad'a da k'arfi"hakan yayi daidai da shigowar kamal cikin motar"kallo d'aya yayiwa big man yace"subahanallahi! Allah yasa ba matsala kuka samu da ummulkhairy ba?"itace kuwa kamal"kuma babbar matsala"ta tafi tabarni kamal saidai ta turomun message tana jiran takardar sakinta"na kirata wayarta kashe"naje wajen Ammi sbd ta taimakamun ta koreni kamal"bansan ya zanyi da raina ba?"muddin narasa khairee mutuwa zanyi kamal"pls & pls kabani mafita"yanzun haka banda tabbacin tana gidansu d'in"raina yana bani ko wajen wannan d'an iskan ta tafi"idan kuwa zargina ya tabbata wlh tallahi sainaga bayansa.... yak'are maganar yana furzar da wani zazzafan huci dg bakinsa"jijiyoyin kansa da gaban goshinsa duk sun tashi....da farko dai inaso kayi hak'uri ka bama kanka nutsuwa Ayi Abinda yadace"dukda dama komai yafaru laifin kane Abinda na hango maka kenan tuni"zancen taje wajen wani dan Allah kadena karka b'ata Aurenku"zan iya maka rantsuwa da alk'ur'ani ummu baza tayi hakan ba"kaima ka sani"da Iliminta da komai da hankalinta"haba Abdallah! kar kishi ya rufe maka ido kayi Abinda ba daidai ba"Abinda yaka mata Ayi shine ka hak'ura zuwa gobe muje gidan k'awarta lawisa d'in nan nasan ita zata san Inda take ko?"nauyayyar Ajiyar zuciya big man yasaki yana fad'in k'warai da gaske"ni nama manta da ita sai yanzun"muje gidan nata kawai yanzun ko?"yanzun fa kace?"Ankusan kiran magrib fa"sannan niban san gidan taba saidai k'ilan baby tasani saita kaimu"kuma sai idan mijinta yabamu izinin shiga muyi mgn da ita ko??"Ajiyar zuciya Abdallah yasaki yana taunanin yaushe matsalar zatazo k'arshe??"kayi shiru big man"me zance kamal?"nazo sbd kataimakamun ne Amma naga ka d'auki matsayin da ummu take dashi Awajena da wasa"ba haka bane kayi hak'uri mana zuwa gobe sai ayi komai tunda yau ta tafi"nasan itama zatayi kewarka"hmm! kamal kenan" ba kasan yadda ta tsaneniba ne da bakace haka ba"haba big man daurewa zakayi sai kace ba Abdallah d'in dana saniba?"Aina canza kamal"ummu ta canza ni matuk'a ,muma dena wannan zancen"ni yanzun burinah matata tadawo hannuna"to ita preety kayi yaya da ita?"ta dameni da zafin waya da yimun zarya a office"wai na baka hak'uri iyayenta sunce ta fiddo miji"kuma kaine ta zab.....doguwar tsuka big man yaja yana fad'in ina cikin damuwa shine zaka k'ara mun da wata kamal?"wacece kuma preety?"kama dena kulata wlh"idan ta koma maka zancena kasanar mata ni mijin mace d'aya ne wato *ummul khairy*" haka kawai ana zaman lafiya zaka kamun zancen wata y'ar iska"y'ar dariya kawai kamal yayi sbd yasan zancen yayi tsawo zasu iya samun matsala da uban gayyar"yana kallon sa yace"rashin lafiya kayi duk kayi rama haka?"banza Abdallah yamasa sbd ya fahimci watama tsokana kamal keson yamasa"ak'ule yace"malama fitarmun dg cikin mota"goben ma idan bazaka rakaniba zanje da kaina"dg haka yayi shiru yatashi motar"kamal ya girgiza kansa yafita bece maka.... Awannan dare na yau big man yayi shi cikin damuwa da tunani"dukda yayi nafilfili na neman yardar Allah da kuma cikar muradin sa na dawowa da matarsa sannan ya kwanta"Amma tunani ya hanashi baccin kirki"sai wajen 2 am bacci ya kwasheshi yayi mafarkin ummu tanata kuka wai bazata koma wajensaba....cikin damuwa ya farka yaga har 7 am tama wuce"da hanzari yatashi yashige bath room yayi wanka da Alwalah yafito"bayan yagama sallah"yakoma gwada kiran ummu Amma Akashe"cikin sanyin jiki ya shirya cikin manyan kaya"shadda ce yasaka kalar sararin samaniya"ba k'aramin kyau yayiba"dukda yarame"lipton kawai ya had'a da kansa ya zauna parlourn ya d'an sha"kafin ya kira sa'ada bugu biyu ta d'auka"tun kafin tayi mgn yace"kinyi wanka?"eh yaya break fast zanyima"okay nanda 20 minit ki tabbar kin gama ki sameni part d'in mu"to yaya zanzo d'in"nakira Anty bata shiga"baby Antyn ki fushi takeyi dani"ta tafi ta barni yanzun so nakeyi tadawo guna"kai yaya meka mata da zafi haka? ta k'are maganar kamar zatayi kuka"idan kinzo munyi mgn"kinsan Ai gidan wannan k'awar tata lawisa ko?"Eh nasani"Ajiyar zuciya yasaki yace ina jiranki pls"dg haka ya yanke wayar"yana tunanin Allah yasa kar Ammin ta hanata zuwa"kasancewar Ammin tun jiya ta dawo da dare sbd tursasawar yayanta"yana kashe wayar yakira kamal"bugu 3 ya d'auka ko gaisawa basuyiba yace"na shirya kai nake jira"haba big man kasan kuwa k'arfe nawa yanzun? sakko zamuyi gidan mutane?pls kamal idan bazaks jeba zanje nika d'ai" yana fad'in hakan yakashe wayar ya mik'e tsaye Afusace yabar side d'in nasu"cikin gidan ya shiga"Ammi da daddy da baby suna dining area suna break fast"wanda baby gaba d'aya tana cikin damuwar tafiyar ummu"yayinda daddy keta nan nan da Ammi tanata sha masa k'amshi....lolx"cikin nitsuwa Abdallah yashigo da sallama"sosai Ammi taji tausayin d'an nata da taga duk ya zabge ga damuwa Atare dashi"saidai bataso ta goyi bayansa tunda batasan meya faru ba"bayan ya gaidasu sa'ada ta tafi d'akinta ta d'akko mayafi ta fito big man na tsaye"ina zakuje da safe haka?"cewar daddy"zata rakani wani wajene daddy"cewar Abdallah yana kama hannun sa'ada suka fita"bbu me mgn cikinsu har suka iso parking lot"body guards nasa na ganinsa suka taso ya tsaidasu"bayan sun shiga motar sa'ada tace"yanzun Antyn tana gidan su yaya?" bansan Inda ta tafiba sai munje wajen lawisan tukum maji"ko gidansu taje k'ilan"Amma nidai inajin kunyar zuwa gidansu yaya"sbd mamansu tanada kirki bazanso tasanar mata laifin kaba mutuncinka ya zube"bazata fad'i ba baby"sbd nasan halin khairee nah tanada hangen nesa"koke sau nawa tana miki warning karki sanarwa da Ammi sirrinmu shine kika sanar mata ko?"turo baki tayi tak'i mgn"Abdallah ya d'auki wayarsa ya kira kamal yana fad'in idan kaga dama ka fito mu wuce"dg haka yakashe wayar yana gyara parking ak'ofar gidan su kamal d'in"sa'ada ta fito dg front sit tadawo back sit"hakan yayi daidai da wayarta tayi ringing"waye ke kiranki?"yaya sadeeq nefa"bance ki d'auka ba"haka kawai ku damemu da surutu"Abarni naji da damuwata mana"dan Allah yaya kayi hak'uri na d'auka "wlh sbd ban d'auka ba zai iya shiga damuwa..... had'e rai Abdallah yayi yana mamakin yaushe baby ta fitsare har haka?"wato sadeeq da k'arfi da yaji ya cusa mata soyayyarsa Azuciya.....wayar ta katse wani kiran yakoma shigowa"big man yaja tsaki yana fad'in ke bani wayar"me zaka yi yaya pls?"bazaki bani ba?"tana turo baki ta mik'a masa"ya d'auka yana fad'in wai meye haka sadeeq?"ina tare da ita zamuje wani waje idan tadawo zata kiraka"dg haka yakashe wayar ya cillo mata ita"Alokacin kuma kamal ya shigo cikin motar"sa'ada ta gaidashi,ya Amsa da kulawa"yayinda uban gayyar keta cin magani yana driving d'in"Abokina Antashi lafiya?"Alhamdllh"cewar big man Atak'aice"yana fad'in ke inane Anguwar?"suna Ali Ak'ilu road"beyi mgn ba suka d'auki hanyar gidan lawisa"sa'ada na kwatanta masa har suka iso"Abdallah na kallon sa'ada yace"jeki sanar mata gani nan zan shigo muyi mgn"ko kuma idan mijinta na nan kimun sallama dashi"dato sa'ada ta Amsa ta fito dg cikin motar ta tura get d'in gidan lawisa ta shiga"lawisar da mijinta na tsaye a parking lot zai shiga mota da Alama rakkiya tayo masa"tana ganin sa'ada ranta yabata tare da big man suke"Aranta tace Anzo wajen"tana murmushi ta Amsa sallamar sa'ada tana fad'in baby kece tafe haka?"gaidasu tayi Amutunce tana fad'in Eh nice Anty lawisa tare da yaya muke yace"yana sallama dame gidan naki"okay sweet heart mijin bestie ne yana waje"dato nuran ya Amsa ya fita"ita kuma taja hannun baby suka wuce ciki"bayan mintina 5 Abdallah da kamal da nura suka shigo Atare"sosai lawisa tayi mamakin ganin wai Abdallah ne yau Agidanta yazo sbd ummu"saidai A fuska bata nunaba"fuska Asake ta tarbesu suka zauna suka gaisa"nura ya kalleta yana fad'in zan tafi kawai tunda kinyi bak'i"dato ta Amsa yayiwa su Abdallah sallama yafita"Abdallah ya kalli sa'ada yana fad'in baby tashi ki shiga ciki"batace komaiba sbd dama sadeeq takeson ta kira"saita tashi ta wuce bed room d'in lawisa"Ahankali kamal yace"dama lawisa wajenki mukazo"Abdallah da ummulkhairy sun d'an sami matsala shine tayi yaji"yakirata waya kashe"dan Allah munaso musan tana gidansu ne ko kuwa wani wajen taje?"sannan dan Allah kibata hak'uri komai ya wuce"nasan kinsan wane irin Aure sukayi Abaya"Amma yanzun bbu wannan zance..... Abdallah ya karb'e zancen da cewa pls lawisa ! ki rarrashi khairee ta dawo d'akinta"ina sonta har cikin raina da gske nakeyi"kamar yadda Abokina yafad'a komai ya wuce"Ahankali lawisa tace to Alhamdllh naji dad'in komai ya wuce"saidai gaskiya bansan Inda tajeba bara dai na kirata naji"ta fad'a kamar batasan komai ba"saidai koda ta gwada kiran wayar bata shiga ba"ta dubi Abdallah da yayi tagumi tace"ina zaton tana gidansu"karku damu insha Allah zata koma"godiya suka mata suka fita"ita kuma ta wuce ciki tasami sa'ada nata waya da sadeeq"ta sanar mata sun fita"sallama sukayi da ita ta fito tasamu har sun shige mota"itama shigowa tayi"big man ya kalli kamal yace"gidan nasu zamuje yanzun ko?"k'arfe 9:16 am fa"kayi hak'uri zuwa marece mana"shikenan Allah yakaimu"dg haka motar ta d'auki shiru"kowane da irin kalar tunanin dayakeyi"Abdallah daurewa kawai yayi saidai yana ganin da k'arfe 2 zasu tafi gaskiya"Inda son samun sane ummun tadawo yauma kawai...... misalin k'arfe 2:38 pm"goggo luba ce zaune atsakar gidan tayi tagumi sbd Abin duniya yadameta"ta jingina bayanta ajikin pillow"tanata fita da mafici"kasancewar da zata haihu CS Akayi mata"bayan Anyi cs d'in kuma Aka gano tanada ciwon sugar"shiyasa d'inkin da aka mata keta bata matsala"dukta rame tayi duhu"yaranta basu taimaka mata da Aikin komai sai mariya"itama Abinda ta gadama takeyi"mama ce kullum da safe take dafa ruwa tayiwa baby girl d'in wanka ta kaima Luba nata taje tayi"da rana kuma hjy yaya ke dafa mata"Abinci kuwa kullum mama ke girkawa sbd itace yanzun da me gidan kullum"saidai kawai ta raba girkin"zatayi iya nata da yaranta da baba"su kuma su goggo luba itada zuri'arta ta basu nasu su dafa"sbd gasu nan rid'i rid'i basu Aikin komai Agidan bazata dafa tabasu su ciba"uwarsu ma bata morarsu balle ita"ko shara da wanke wanke Almajiri mama ta d'auka"Asiya kuwa cikinta ya tsufa yashiga watan haihuwa....gaba d'aya goggo luba tayi mugun yin sanyi musammun data fahimci bata gaban mijin nata hidimar gabansa yakeyi"kasancewar ummu natai maka masa" ga kayan Abinci Ajiye ,kud'in cefane kawai yake bayarwa"saisu mariya suyi girkin"ko kud'in Asibiti da akaci Aminu ne yabiya da hjy yaya"shi kuwa yanata masifa kan tagama haihuwa Agidansa"sannan irin yadda mama ke kyautata mata da bama babyn kulawa yak'ara sanyata nadamar Abinda tayiwa mama da zuri'arta"musammun dataga yaranta keta cin baya Agidan yaran mama nayin sama...tana wannan tunanin mahmood Autan mama ya shigo tsakar gidan Aguje yana fad'in mama ga mijin Anty ummu nan yace" zai shigo ku gaisa"wlh d'an gayu ne yanata k'amshi...mama ta fito tsakar gidan tana fad'in zonan"babu musu yabiyota d'aki"tana kallon sa tace"da gaske kakeyi? Eh mama shida Abokinsa ne duk y'an gayu ne"to shikenan maza jeka tattara takalman dake watse tsakar gidan sai kaje kace musu ya shigo"tana fad'in hakan ta wuce ciki ta sako hijab ta fito ta k'ara fesawa parlourn air freshener"sannan ta koma ciki ta d'akko tray da cup ta bud'e fridge dake cikin parlourn ta azo swan roba biyu lemo roba biyu"kasancewar tana Ajiyewa sbd bak'in kunya irin haka"bayan ta Ajiye kan carpet ta zauna tana tunanin meyasa ummu bata sanar mata mijinta zai zoba??kodan sbd ashiryama zuwan nasa.... tunda Abdallah da kamal suka tura mahmood....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *57&58* .........tunda Abdallah da kamal suka tura mahmood ya sanar ma mama zasu shigo k'irjin Abdallah ke bugawa"Azuciyarsa yana Addu'ar Allah yasa khairee ta Amince ta biyosa su koma gidansu"saidai kuma wani gefe na zuciyarsa tsantsar tausayintane dana iyayenta dayaga gidansu"wanda Azatonsa gidan su lawisa shine gidansu ummu"sbd yanayin jiki me kyau da suturan mutunci datake sakawa saiya d'auka ita ba y'ar talakawa bace"Ashe rufin Asirin ubangiji ne"koda kuma suka tafo can wajen gidansu lawisa ya nufa saida kamal yasanar masa bafa nan bane gidan su ummu....wata Ajiyar zuciya yasaki fuskarsa cike da damuwa yakalli kamal yace"kamal dama iyayen khairee masu k'aramin k'arfi ne? shine bak'a tab'a sanar mun ba"wannan Ai Abin kunya ne Awajena da gun mutane"Aga da samuna da komai Amma gidan surukai nah haka... yak'are maganar yana kallon kamal cikin wani yanayi"kamal na k'ok'arin mgn mahmood ya iso gefensu yana cewa"mama tace ku shigo"d'an murmushi Abdallah yayi ya matso ya kama hannun yaron yana fad'in khairee tana ciki ko?"Anty ummu kake nufi?"Eh ita"nidai ban ganta ba....kaga kabarsa muje ciki kawai"cewar Kamal"big man beyi mgn ba yana rik'e da hannun mahmood suka jera suka nufi cikin gidan"kamal ne yafara shiga da sallama Abakinsa sau 2"goggo luba dake zaune tsakar gidan ta Amsa"yayinda su Asiya ke lab'e jikin window d'in d'akinsu suna hangosu sbd basu tab'a ganin big man ido da idoba sai a tv ko jarida"sosai Asiya taji zafin mallakarsa da ummu tayi Amatsayin mijin Aurenta"kamal da Abdallah suka rissinah suka gaida goggo luba"ta Amsa kafin mahmood yanuna musu d'akin mama"saidai Amamakin su be bisu ba yatsaya tsakar gidan"Abdallah kuwa ransa yabashi sun sami kyakykyawar tarbiyya"shiyasa ummu ke k'ok'arin koyawa sa'ada irin haka"Allah yasa suma yaransu ta musu irin wannan kyakykyawar tarbiyyar....sallamar da kamal yayi yasaka yadawo nutsuwarsa"da tausayi yake kallon parlourn dake tsab yanata k'amshi"cikin rashin sa'a suka had'a ido da mama"Atake yaga kamannin ummu Asaman fuskarta"k'asa yayi da kansa suka duk'a har k'asa suka gaisheta"ta Amsa cike fara'a tana musu sannu da zuwa da tambayarsu mutan gida?"kamal ne ke k'ok'arin bata Amsa"Abdallah dai kansa ak'asa....bayan shud'ewar second 15 kamal yayi gyaran murya cikin ladabi yace"mama sunana kamal"Amini kuma d'an uwan Abdallah mijin ummu"zancen gaskiya Abinda yakawomu dama game da ummulkhairy ne"sun d'an sami matsala da Abdallah shine jiya ta tafo gida.... subahanallahi! meke damun ummulkhairi da zatayi yaji bazatayi hak'uri ba?"kuma kaga bata zo nan ba"cikin sub'utar baki Abdallah yad'ago kansa yace"batazoba mama?"to ina zataje?"dan Allah Afitomun da matata"d'an murmushi mama tayi tace"kodai tana gidan lawisa ne ko gidan yayata murja"bata gidan lawisa munje can"cewar kamal"mama batayi mgn tafara danna waya"Atake tasaka kiran goggo murja"bugu 3 tayi goggo murja ta d'auka"bayan sun gaisa ta tambayeta ummu tazo?" ta sanar mata ah ah"kashe wayar tayi"tana fad'in to ina zataje?"wlh kuwa, kuma wayarta Akashe take"duk Abdallah d'in yadamu sosai"dan Allah mama Ayi hak'uri komai ya wuce"bbu komai karka damu ranta zai b'aci ne ta haka kawai zata dena gigin tayi yaji...kiyi hak'uri mama kar Amata komai laifinane"cewar Abdallah cikin damuwa"koma miye yaka mata ta tafi ba'asan Inda tajeba?"ta bari babansu yasani ranta zai b'aci"ta fad'a tana k'ok'arin kiran hjy innah"hands free tasaka wayar"inna na d'auka tayi sallama"mama ta Amsa tana gaisheta"inna tayi saurin cewa" dama ko baki kiraba zan kiraki nasanar miki wannan yarinya ummulkhairy tazo tamun zaune....wata nauyayyar Ajiyar Abdallah yasaki"wanda mama da kamal naji"inna taci gaba da cewa"babu irin tambayar daban mataba tasanar mun meke tafe da ita ko yaji tayi tak'i sanar mun koma?"ina take innah?"gata nan zaune tana kallo"bata wayar"haba inna wai meye haka?"sukaji siririyar muryar ummu"Abdallah ya lumshe idanuwansa yanaji kamar tana gabansa"kwana d'aya kenan dabe gantaba yaji wani irin mugun kewarta....cikin tsawa mama tace"bazaki Amshi wayar ba?"nafa Amsa mama ina wuni?"bana son ita gaisuwar taki"Ashe bakida mutunci ummul khairy?"dama irin tarbiyyar dana baki kenan?"to shikenan kinyi daidai"idan kin gadama gobe in Allah yakaimu mijinki zaizo nan su gaisa da kowa da kowa ko biyosa ki koma d'akinki"ko kuwa ranki yayi mugun b'aci....kukan shagwab'a ummu tasaka zatayi mgn mama ta kashe wayar"kamal kansa ak'asa yace"mungode sosai mama insha Allah shima zai gyara"to shikenan"zaman Aure d'an hak'uri ne sai Andinga hak'uri da juna dan Allah"zuwa goben zaku iya zuwa can medugurin"zan kirata Anjima ta bud'e wayarta ta turo muku address d'in Anguwar da komai"dato kamal ya Amsa"Abdallah kansa Ak'asa ya dinga yima mama godiya"tace"bbu komai ko ruwa baku shaba ko?"sai sannan kamal ya zuba musu ruwan suka sha"mama ta k'ara musu nasiha sannan sukayi sallama suka fito"Abdallah yaja hannun mahmood suka fito k'ofar gidan"rafar y'an 1k guda biyu yabashi wai yaje yasiyi sweet"yaron ya nok'e kafad'arsa yana fad'in nidai kabarsu mama ta hanani Amsar kud'in mutane"kuma zatamun fad'a"baza tayi maka ba tunda nine na baka" ka Amsa gobe zanzo na d'aukeka na kaika wajen khairee ko?"d'an murmushi yaron yayi yace"tab bazan jeba karta dukeni"abu kad'an da mutum yayi saita dakesa"Abdallah da kamal nata yimasa dariya"da k'yar ya Amshi kud'in ya shige gida" su kuma suka shige cikin mota"yana shigowa ya nufi d'akin mama goggo luba tabishi da kallo"harararsa maman tayi tana fad'in meyasa ka Amso musu kud'i?"sanar mata yadda sukayi yayi sannan ta Amsa ta kirgo dubu goma tabashi yakaima goggo luba"hannunta har kirma yakeyi ta Amsa sbd dama batada kud'in"jikinta Asanyaye taketa godiya"sbd ta fahimci bata gaban mama"kuma bata bak'in ciki da ita kamar yadda ita take bak'in ciki da ita....mahmood na k'ok'arin komawa d'akin hjy yaya ta shigo bbu ko sallama tana fad'in ina hajara?yanzun mariya tazo ta fad'amun mijin ummu yazo"sbd bak'in ciki matsayina na kakarta bazakice mijin yaje ya gaisheni ba?"ta k'are maganar tana yaye labulen k'ofar d'akin ta tsaya dg waje"mama ta mata banza tak'i mgn"Ada tayi niyar bada itama dubu goma Akai mata Amma wannan maganganun datayi yasaka ta fasa"saima ta mik'e tsaye da kud'in Ahannunta ta wuce k'uryar d'aki"oho ba shakka"idan kin shige dasu d'aka ai rufa'in yadawo dole ki bashi hakk'insa matsayinsa na ubanta"uffan mama bata ceba ta mata banza"saida ta gaji da kumfar bakinta sannan ta matsa wajen goggo luba tana kallon Abinda Aka bata"murya can k'asa k'asa tace"bani Aron dubu d'aya idan rufa'i yadawo tabashi yabani zan baki"gaskiya hjy saidai kiyi hak'uri inada lalurar kud'in nan....kina nufin bazaki bayar ba?"Eh gaskiya"lallai Luba kin cika butulu"yanzun ko kyauta bazaki iya bani dubu daya ba?"Ai fa sai kiyi wlh bazan bakiba"dama kece kullum ke nunamun kar nabari hajara ta fini bayan kuma Allah ne meyi....lallai kin cika y'ar iska luba"dan kina matsiyaciya ni kike gaya ma mgn sbd hajara?"k'ilan kema ta shanyeki d'in"ko kuwa sbd ganin y'arta na Auren me kud'i shiyasa kike haka"karki koma zagina hjy"dg yayar mahaifiyata uba d'aya baki wuceba"sai kuma zamanki umar mijina dg haka sai me???....nanfa hayani ta kaure tsakanin hjy yaya da goggo luba sunata zage zage" yaran goggo luba sun shiga fad'an Akan karta koma zagin uwarsu....shigowar Aminu gidan yasaka suka nutsu sbd beda wasa"shine yakashe wutar"mama kuwa na d'aki batace musu uffan ba"Aranta tace"Ai dama duk taren daba ta Allah da Annabi bace bata zuwa ko ina.... bayan sun shiga mota Abdallah yace"gaskiya kamal kai Abokine na gari"banida bakin yimaka godiya"Allah yabarmu tare"Ameen Abokina"kaga Inda ummu tayo gadon halin kirki da sanin yaka mata ko?"nagani gaskiya"ban tab'a ganin Inda uwa kek'in goyon bayan nata irin hakaba sai kan mama"kuma na tabbatar idan na rasa khairee bazan tab'a samun mace kamartaba"bakaji yadda naji k'aunar mahaifiyar taba Araina da ganin k'imarta"ko tambayar meya faru batayi ba kawai tahau khairee da fad'an ta koma"to ai kawaicin iyayen namu kenan"wanda mu yanzun bamu iyawa yaranmu hakan"kai kuma saika gyara ka kula sosai da ita"kuma Abin farin ciki bata sanarwa innar dataje gidanta wani Abuba"kaga kenan matar rufin asiri kasamu"dan Allah Abdallah ka canza" ta yadda ummu zataga ba yadda tasan kaba abaya"insha Allah Abokina dolene wannan"fatana nidai ta kwantar da hankalinta"damun koma mu canza sabuwar rayuwar"Inda son samunane mu koma sabon gidanmu ma saidai nasan sai zuwa nan dako sati 2 haka"sai zancen gidansu kuma"inaga kawai na canza musu gida ko kuwa Arushe gidan Acanzashi??"garadai Arushe d'in inaga zaifi"to shikenan sai Ayi hakan....sai fira sukeyi jefi jefi wanda kamal na lura da yanda Abdallah yake cikin farin ciki"can yace"yaka mata kamar nanda sati 1 kuje kaida ita ka gaisa da mahaifinta"Eh zamuje d'in"Inda marece beyiba wlh da yau zamuje me dugurin"Amma goben sai muje ta jirgi mudawo cikin motar khairee ko?"Eh sai Ayi hakan"dg haka sukayi shiru....big man yasauke kamal bakin get d'in gidansu shi kuma ya wuce gida.... washe gari tun wajen 7 am Abdallah ya shirya cikin milk d'in shadda"Ammata Aiki da orange d'in zare"yayi masifar kyau "8 am daidai suka shige jirgi"cikin ikon Allah 10:35 am suka sauka"tun Acikin jirgi text message d'in ummu ya shigo wayar kamal"sbd da dare mama ta kira ta mata nasiha da bata shawarwarin yadda zata rik'e mijinta musammun tunda yana sonta"saidai kuma ummun tasha Alwashin bazata tura masa address d'in ba kamal zata turamawa"lokacin da suka nufi bakin titi big man yace"bara na kirata k'ilan Ayi sa'a kota d'auka saina sanar mata mun sauka"ga address nan ta turomun tun d'azun"shiru big man yayi yana tunanin har yanzun khairee bata dena fushin dashi ba kenan?"sbd inda ta hak'ura da shine zata turoma address d'in gidan"kamal daya fahimci beji dad'i ba yabashi hak'uri"bece komaiba suka shiga cikin Adaidaita bayan kamal yasanar da Inda za'a kaisu..... B'angaren ummu kuwa tun washe gari da safe ta aiki wani yaro dake shigowa gidan innah yamata cefane"da siyo mata Abinda yadace"tayi girki me rai da lafiya sbd tasan Abdallah be karyawa da safe saiyakai 12"innah dai na zaune tana kallonta tana yimata tsiya wai dama ashe tana son mijin nata Amma tayi yaji tabarsa"ummu bata kulataba tanata Aikace Aikacenta"sai wajen k'arfe 10 na safe ta idar"bayan ta gyara parlourn innah ta jere komai tsakkiyar carpet"ta shiga wanka"bayan ta fito tana shiryawa kiran kamal ya shigo wayarta"saidai gabanta yafad'i"daurewa tayi ta d'auka da sallama"kamal yayi murmushi yana fad'in ranki yadad'e mun sauka dg cikin nafef"muna bakin wani shagon provision d'in nan"okay zan tura yaro yazo yatafo daku"dato ya Amsa ta yanke wayar" ta fito tsakar gidan ta sami yaron data Aika ta sanar masa idan yaje bakin shagon zai gansu"saiya taho dasu"dg haka ta wuce ciki ta saka doguwar riga ta lace milk me zanen yellow"ta aza hijab iya gwiwa tayi zamanta bed room d'in k'irjinta nata bugawa"yayinda inna ke zaune Asoro tana shan iska....cikin nutsuwa kamal dake gaba yayi sallama sau 2 suna shigowa cikin soron"inna ta Amsa tana fad'in ina Audullahin yake Acikin ku?"big man na murmushi yace"gani nan tsohuwa mai ran k'arfe"duk sukayi dariya gaba d'aya"kafin su duk'a suka gaishe da ita"ta Amsa ta musu sannu da zuwa"Abdallah yace"ina kika b'oye mun mata?"koma dai kishi kikeyi ne? Idan shine ki kwantar da hankalinki gani nazo....D'an murmushi inna tayi tace"dg baya kenan"saida matarka tazo nan sannan kasan da zamana??"kamal dake saurarensu yace"ba haka bane hjy kaka"to yanzun ku shiga y'ar neman tana ciki"idan kun fito nima sai Ayi firan dani"Abdallah na murmushi ya Amsa dato suka wuce ciki"tsakar gidan fes share Agoge k'al"kallo d'aya Abdallah yama gidan ya fahimci hjy inna nada tsabta"kamal ne yafara shiga cikin parlourn yana fad'in hjy ummul khairy idan baki fito kin tarbi Abokinaba ni Ai kin fito kimun sannu"Amatsayina na bak'o ko?"yak'are maganar suna ida shigowa suka zauna"Abdallah dai nata kallon k'ofar bed room d'in ransa na bashi tana ciki"kamal kuwa dama yunwa yakeji sbd masifar Abdallah ko break fast beyiba yabiyosa"kaga nidai gaskiya bana bak'unta"nasan ummu ce ta ajiye mana wannan bara kaga na fara"yak'are maganar yana sakkowa k'asa kan carpet ya zauna"Abdallah kuwa mik'ewa tsaye yyi yana d'an murmushi ya doshi cikin d'akin"ummu na k'ok'arin tashi ta fita sbd su gaisa da kamal"kawai big man yafad'o cikin d'akin"k'irjinta yayi wani irin mugun bugawa"ta zauna da sauri, mayataccen k'amshin turarensa na dukar hancinta"ta turo baki tak'i yarda ta kallesa"shi kuwa tsaye yayi yana jifarta da tattausan murmushi, ya ware mata hannayensa yana fad'in miss you my khairee"taso naji d'umin jikinki kona sami nutsuwa hankalina ya kwanta....ni baran zoba"meyasa khairee?"nidai dan Allah kaje kar innah ta shigo"to miye idan ta shigo tunda da mijinki tasameki?"yaka mata kiyi hak'uri ki yafemun mu koma gidanmu"gaba d'aya munyi kewarki"baby har kuka tayi"kiji tausayina khairee"bazan iya rayuwa idan bbu keba"banji dad'in tafiyar da kikayi kika barni ba"yak'are maganar yana doso gabanta"ta takure jikinta gu d'aya"ya matso ya kamo hannunta ya mik'ar da ita tsaye"nika k'yaleni"zuwa zakiyi ku gaisa da Abokina sai muje Inda yaka mata na gaishesu"sosai tayi mamakin kalamansa"dama kuma mama ta sanar mata sunje shida kamal...tana turjewa da komai ya rungumeta yana sauke Ajiyar zuciya"murya can k'asa yace"ki nutsu mu fita kona d'aukeki bbu ruwana ni"batace komaiba dai tana Ajikinsa bata k'wace ba"sbd itama ba k'aramin missing nashi tayi ba"cikin k'asa da murya yace"zaki yarda ki bini khairee nah?"turashi ta dingayi"yaja karan hancinta yana k'ok'arin ganin sun had'a ido ita kuma tak'i yarda"be koma mgn ba yana rik'e da hannun ta suka fito cikin parlourn"kamal harya kammala break d'insa"yana ganinsu yayi murmushi yana fad'in masoyan Asali"nasan dai ke ummu kinada kunya"shine dai baida ita"Eh naji indai Akanta ne banida kunya"cewar big man suna zama kan carpet d'in"ummu na murmushi tace"ina kwana yaya kamal?"lafiya qlau Amaryar mu"irin wannan horo me zafi da gwale gwale dakikama Abokina ai yayi yawa ummulkhairy"yaka mata ayce yanzun tsakaninku da big man komai ya wuce"karki manta ko Abaya ina bayanki"hakama yanxun ummul khairy"dan Allah kiyi hak'uri ki koma d'akinki"big man na sonki da k'aunarki"Akasin da Aka samu Abaya yaka mata duk ku manta dashi ku cigaba da gina sabuwar rayuwa"ta haka zamu sami babies"Abdallah yayi murmushi bece komaiba"khairee dai kanta Ak'asa batayi mgn ba itama"kamal ya mik'e tsaye yana fad'in zanje wajen hjy kaka mu k'ara gaisawa kafin kagama cin Abincin"nasan dai tayi missing naka da kanta zata ciyar dakai"bamuso mu wuce k'arfe 2 garin nan"yana fad'in hakan yafita dg cikin parlourn"ummu ta matsa ta zubama Abdallah kunun gyad'a cikin wani cup"sannan ta zuba masa yam balls da meat pie"dukta turo masa gabansa tana fad'in bissimilah"thank you yafad'a yana kallon ta"saidai yakasa tab'a komai"can ta d'ago kanta cikin rashin sa'a suka had'a ido"ta d'auke kanta da sauri"meyasa bakya son kallonah yanzun?"pls ko masifan ne kimun inaso kinji?"shiru tayi Aranta tana jin tausayinsa sbd ganin duk yayi zuru zuru dashi"khairee! yakirata cikin wata iriyar murya"nidai kaci Abincin mana"to dawo nan kusa dani pls"batace komaiba tadawo ta zauna gefensa"yajawo plate d'in da cup d'in yayi bissimilah yafara ci"ita kuma tayi shiru"kusan mintina 10 suna zaune bbu me mgn har ya kammala"Alhamdllh yafad'a yana goge bakinsa da handcheef"yadubeta yana fad'in ni meyasa bakya son yin fira dani saida baby kawai?"batace komaiba ta mik'e tsaye"shi kuma yaduba time k'arfe 11:48 am"my khairee ina zakije?"shiru tayi bata shiga cikin bed room d'in ba"yanzun fad'amun Inda zamuje zuwa 2pm zamu tafi gida"nasan sai zuwa magrib mu iso KD"gidaje 3 ne zakuje"wanda zai kaiku yana soro"okay gidan waye da waye??"guda gidan k'anin innah ne"guda kuma gidan yayan mama ne"guda kuma gidan k'anwar mama ce"to shikenan ki shirya kayanki damun dawo sai mu wuce ko?"shiru tayi tak'i mgn"bece komaiba yafita jikinsa Asanyaye"ransa yabashi har yanzun bata sonsa biyayya ga mahaifiyarta ne zai sakq ta koma gidansa"ita kuwa d'aki tashige tana murna da farin ciki ta d'auki wayarta ta kira lawisa"sun jima suna mgn duk kan yadda Abdallah yadamu da ita"sunata dariya har suka idar da wayar"dama ummu ta shirya kayanta"Abincin dasu big man sukaci suka rage ta fiddo ta mayar a kitchen"inna ta shigo tsakar gidan baki washe tana fad'in gaskiya kinyi miji ummu"kinga yabani"ta fad'a tana nuna mata kud'i"canma Inda yaje duk ya musu Alkhairi"yanzun saiki fita ke suke jira"Ayita dai hak'uri shi kowa keyi"uwarki idanda tabi ta tawa da tuni ta rabu da mugun ubanku"Amma sbd ku ta hak'ura ta zauna"ummu ta b'ata rai tana fad'in haba inna saiki Amshi kud'in? memakon kice ya barsu.... Ji yarinya da zancen banza"wani ke maida kyauta inba shed'aniba"da alama idan Anzo gidan naki rowa zakiyi ko?"shareta ummu tayi ta wuce ciki ta d'akko hand bag nata da troley nata ta fito tsakar gidan tanata d'aure fuska"inna na murmushi tace"sbd nace ubanku beda hali kike fushi ko kuwa sbd zakibi mijin nakine yasaka kike fushin"??ummu na k'ok'arin mgn Abdallah yashigo sbd har yagaji da jira"kamal na tsaidashi kan ya hak'ura zata fito Amma yamasa banza ya shigo yana cewa"innah baraki barta ta fito muje ba?"ah ah itace dai keta dacin rai gata nan ban rik'eta ba"wai hakane khairee?"yayi maganar yana nufo gefenta ya Amshi troley d'in da hand bag d'in ya rik'e mata"inna na kallonsu tace"to Allah yatsare hanya"dg haka suka fita batare da ummu tace komai ba.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *59&60* ........suna fitowa soro Abdallah ya kalleta cikin muryar rarrashi yace"wannan fushin da kikeyi duk sbd zaki rabu da innar ne khairee?"karki damu zamu dinga zuwa kina ganinta ko?"yak'are maganar sadda suka fito k'ofar gidan"ita kuwa k'in mgn tayi "da kansa yabud'e mata back sit ta shiga ya rufe"ya zagaya mazaunin driver yashiga"yayinda kamal ke zaune yana waya da leemart"big man na k'ok'arin tashin motar kiran sa'ada yashigo cikin wayarsa"d'an murmushi yayi be d'auka ba ya juyo yana mik'oma ummu wayar had'e da fad'in Aminiyar kice ke kira"murmushi ummu tasaki tana Amsar wayar"Abdallah yashagala da kallonta har ya rik'e hannun ta batare daya saniba"saida ta sakar masa mintsini sannan yacika mata hannun nata"kuma wayar saita katse"yana k'ok'arin mgn wani kiran yakoma shigowa"ummu dai batama yarda ta kallesaba ta d'auki wayar tana murmushi tayi sallama"sa'ada tayi ihun murna tana fad'in Anty dama kina kusa da yayan?"Eh baby yasu Ammi?"gata nan lafiya qlau"kice ina gaida ita"yanzun muna kan hanya ne"to Anty kimun tsarabar irin turarukan da mama ta tab'a bani"to shikenan dama dasu nazo"dg haka sukayi sallama ta rik'e wayar tanata masa bincike" Abdallah kuwa duk yakashe kunne yana jin firar tasu yana kuma driving d'in"jefi jefi yana kallonta ta madubi"idan sun had'a ido yasakar mata killer smile"ita kuma ta hararesa"kamal kuma suna fira dashi sama sama bayan yagama wayar da leemart"gaba d'aya ummu ta tsorata da irin text message d'in data gani na y'an matan dake Rok'onsa yasosu"tasha Alwashin bashi kulawa ta yadda bbu wacce zatayi gigin shiga rayuwarsu"saidai Inda hankalinta yad'an kwanta"wasu messages d'in ko dubasu beyi"balle harma ya musu reply"duk delete tayi had'e da blocking nasu"saima sannan ta tuna da pic d'in daya musu ita dashi kwanaki A d'akinsa"tana kuwa dubawa ta ganshi"tanata kallosu tana jin tsananin sonshi da kishinshi nabin ko ina Ajikinta.... khairee ki kwanta kiyi bacci kafin mu iso idan kin gaji da zaman"ko kuwa na bawa Abokina driving d'in na shigo na miki tausa?"Ahankali tace"ah ah banajin bacci Ai"kamal Aransa yace"YAU DA GOBE kenan"(book d'ina)....tun suna tafiyar Idonta biyu har tayi bacci sai gab da magrib suka shigo garin KD"kai tsaye gidansu kamal suka fara nufa"wanda har lokacin ummu bacci takeyi , mutumin naku nata kallonta ta madubi"bayan sun iso big man yakoma yi masa godiya"kamal na dariya yace"yau dai nasan kai Angone"to moyafi raina?"bbu ,muma mun kusan bin layinku , yak'are maganar yana dariya yyi gaba"big man yaja motar batare daya tashi khairee dake bacci ba"sbd beson yakatse mata baccinta"sadda suka iso gida harma Anfara kiran sallar magrib"ummu ta bud'e idanuwanta tana hamma"y'an mata nah kin tashi ko?"taji sanyayyar muryanshi me dad'in Amo"uhmm"kawai ta furta bata yadda ta kallesaba"yanxun sai muje ki huta ko?"shiru tayi tak'i kulashi"yyi parking suka fito dg cikin motar"yana rik'e da troley d'inta"ita kuma ta rik'e hand bag nata da wayoyinsu ita dashi"kai tsaye part nasu suka wuce"shine yasaka key ya bud'e k'ofar"be shigaba sai juyowa yayi ya kalleta yaga tayi k'asa da kanta"zoki shiga khairee nah"batayi mgn ba ta wuce"sannan ya shigo ya rufe k'ofar da key"parlourn share k'al yake"da Alama sa'ada ta gyarashi ta musu girki"dan ga warmers d'in Abinci nan jere A dining area"d'akinta ummu ta nufa ta bud'e ta shiga"Abdallah yabiyota da troley d'in yana fad'in nasan kina jin yunwa ko?"ah ah"sallah zanyi kaje kaima kayi"to shikenan Amma dan Allah khairee karki rufemin k'ofa kinjiko?"uhmm kawai ta fad'a"bece komaiba yanata kallonta tayi tsaye"badan yasoba ya barta yafita dg cikin d'akin"ita kuwa kayan jikinta ta cire ta d'aura towel"saida ta share d'akin ta goge sannan ta shiga wanka"bayan tafito tayi sallah"tana idarwa ta shirya cikin doguwar riga ta bacci ta d'aura zani daga k'asa"jikinta nata k'amshi"tana zaune gefen bed ta kira mama tasanar mata sun sauka lafiya"nasiha ta k'ara yimata kafin suyi sallama"Ajiye wayar tayi tana tunanin tashi taje ta d'akko ruwa tasha taji knocking"gabanta yafad'i tace"waye?"nice Anty"cewar sa'ada"ki shigo baby ,gama sakonki nan kan mirror ki d'auka"da sallama sa'ada ta shigo d'akin"ta gaida ummu had'e da yimata sannu da zuwa kafin tace"dama Anty Ammi da daddy da yaya suna parlour"daddy yace"kizo"dato ta Amsa k'irjinta nata bugawa"sa'ada ta fita"ita kuma ta saka hijab ta fito"muryar daddy taji yanata yima Abdallah fad'a"yana zaune k'asa kan carpet ya sunkuyar da kai"yana sanye da farar jallabiya Ajikinsa"sallama ummu tayi ta zauna gefen big man ta gaidasu"Ammi ta Amsa tanata binta da kallon tausayi"tana kuma godema Allah daya bama Abdallah ita Amatsayin matar Aurensa"sbd d'azun bayan yayi sallah ya shiga yasanarwa Ammi yadda Akayi"shiyasa taga gara tasanarwa daddy shima Amasa fad'a dukda iyayen khairee d'in basusan wane irin Aure sukayi ba"saidai yadda mahaifiyarta tayi mata fad'a ta tursasata tadawo yasaka Ammi ganin k'imar iyayenta...lokacin da daddy yaji komai ransa yab'aci matuk'a"shine sukazo side d'in nasu"daddy yakirashi yazo yaketa yima Abdallah d'in fad'a Ammi na tayasa...saida daddy yagama fad'an sa kafin ya kalli ummu yace"y'ata Allah yayi muku Albarka"kiyi hak'uri kinjiko?"nifa daddy ba'a mun komai ba adena bani hak'uri"dole mu baki hak'uri ummul khairy"dama irin wannan Auren kukayi mu bamuda masaniya?"banji dad'i ba ,saidai tunda kun tuba shikenan"sai Abu na k'arshe na koma jin wani Abu marar dad'i yafaru tsakaninka da iyakinka wlh sai ranka yab'aci"kuma ka nemi yafiyarta"Abdallah yad'ago kansa Ahankali yace"kayi hak'uri daddy insha Allah zan gyara"ummu ta karb'e zancen da cewa"bemun laifin komai ba inma yamun na yafe masa"to shikenan Alhmdllh Allah yayi muku Albarka"cewar Ammi suka Amsa da Ameen"kafin daddy da Ammin su mik'e tsaye su fita"ummu ta saci kallonsa ta fahimci damuwa duk ta masa yawa"Ahankali ya mik'e tsaye ya wuce dining area yazubo musu Abinci cikin wani madaidaicin tray ,yazuba uban nama yazo ya Ajiye gabanta"ta kallesa taga zai tafi....ina zakaje?"drinks zan d'akko mana"kabarshi naje na d'akko"no khairee kiyi zamanki bana son kina Aikin komai sai hutu kawai"yak'are maganar yana nufar kitchen d'in"ummu ta d'aga hannunta sama tana yiwa Allah godiya da wannan matsalar tazo k'arshe"tana tunanin zuci Abdallah yafito dg cikin kitchen d'in"bayan ya ajiye musu komai ya zauna gefen ta yana fad'in bissimilah khairee kona dinga baki ne?"ah ah zanci da kaina"bece komaiba suka yi bissimilah suka fara cin Abincin"bbu me mgn A cikinsu kowa da irin kalar tunanin daya keyi har suka idar"ummu ta kwashe komai ta mayar a kitchen kafin ta wuce bed room d'in ta.... jikin ummu gaba d'aya yayi sanyi da yadda taga Abdallah nata nan nan da ita da nuna mata tsantsar kulawa"ga wani irin rawar jiki dayakeyi sbd ita"Abinka da zuciya dama sai taji wani irin mugun tausayinsa da tsantsar k'aunarsa na nunkuwa acikin zuciyarta"tayi dai zaune tana tunanin Anan zai kwana ko kuwa d'akinsa zai kwana?"gefe guda kuma tsoron yamata wani abu ne Aranta...tana cikin wannan yanayin yaturo k'ofar ya shigo da sallama cikin nutsatstsiyar muryarsa"yana sanye da farar jallabiya yanata k'amshi"yayi gwanin kyau"kanta Ak'asa bata Amsa ba Afili sai Acikin zuciyarta"gaba d'aya k'irjinta ne keta bugawa"sbd fargaba da tsoro"duka 3 days d'in datayi rabonta dashi sai taji kamar ma bata tab'a rayuwa dashiba"duk taji rashin sabo"tana ganin kamar yau ne zasu fara rayuwa dashi..... Abdallah kuwa yanata kallonta ranshi na bashi har yanzun khairee bata sonsa" shi kad'ai ne kawai Allah yajarabta da tsananin k'aunar ta da soyayyar ta Acikin zuciyarsa"blanket d'in hannunsa ya Ajiye k'asa kan carpet ya kalleta cikin taushin muryanshi me dad'in Amo da sauti yace"khairee nah! har tsakkiyar kanta taji sunan"batama san lokacin data d'ago kanta ba idanuwansa danata suka sark'e"itace tayi k'arfin halin d'auke nata idanuwan...dama ko kina buk'atar wani abu ne?"zan kwanta ne shiyasa"bana buk'atar komai ta fad'a tana k'ok'arin tashi"ina zakije?"ruwa zan d'akko"koma kiyi zamanki bara naka miki ko?"batace komaiba ta zauna"shi kuma yafita"saima sannan ta lura da blanket d'in daya Ajiye"tana Ahaka yadawo d'akin"da ruwa da robar ice cream ya ajiye mata gefenta"sannan yaje ya bud'e ward rope ya d'akko mata hula"yazo ya zauna gefen ta yana fad'in gashi kisaka karki kwanta gashinki abud'e kinjiko?"hannu biyu ta saka ta Amsa"sannan ta sanya hular"shi kuwa yatsareta da mayatattun idanuwansa yanata kallonta"k'asan zuciyarsa yana jin kamar ya matso ya mannata da jikinsa ya tsotsi pink lips nata masu taushi....ganin tak'i mgn kuma tak'i kallon ruwan saiya d'auka da cup d'in yana fad'in khairee ko baki sonsu na canzo miki wasu ne??"da sauri ta girgiza kanta tana fad'in ah ah "bece komaiba yazuba ya mik'a mata"ta Amsa tana fad'in nagode"wanda yayi mamaki sosai"yayi d'an murmushi lokacin data Ajiye cup d'in ya mik'a mata robar ice cream d'in"batayi mgn ba ta Amsa"shi kuma yana danna waya yana satar kallonta"saida ta gama shiriritar shan ice cream d'in ta Ajiye robar"sannan big man yatashi ya d'auki robar da cup d'in yafita"lokacin daya dawo d'akin tana bath room"blanket d'in ya shimfid'a zai d'auki pillow samqn bed ita kuma ta fito"sai sannan ta fahimci Abinda zaiyi"batasan lokacin datace yaya Abdallah meyasa ka shimfid'a?"d'an murmushi yayi yana kallon ta Ahankali yace" sbd bana son Abinda zai b'ata miki rai"naga bakya sona khairee har yanzun"ko zama kusa dake na rabeki bakyaso"yanzunma nazo ne nayi shimfid'a anan na kwana sbd bana so nayi nesa dake"danna san bazaki yadda mu kwanta tare ba.... sunkuyar da kanta k'asa tayi batace ba"tana tunanin yanzun mutum kamar Abdallah yazab'i ya kwanta k'asa sbd kawai yakasance da ita??"kuka tasaka wanda bbu hawaye Acikin sa ta fad'a samqn bed d'in"Arikice yace"menene khairee ko magana tace ta b'ata miki rai? yak'are maganar yana biyota saman bed d'in ya d'ago kanta tayi saurin tashi zaune by surprise Abdallah yaji ta rungumesa tana shashshekar kuka tana furta ina sonka yaya Abdallah! da gaske kikeyi khairee??"yafad'a zuciyarsa na wani harbawa yad'ago kanta suka had'a ido"kanta ta gyad'a masa tana komawa shigewa jikinsa ta lafe tana shak'ar ni'imtaccen k'amshin turarensa"shima kamar zai mayar da ita ciki dan so yake furta Alhamdllh"ki yafemun kuskuren dana miki Abaya khairee nah dan Allah kinjiko?"bbu komai yaya Abdallah nima Ai nayi kuskuran ina neman afuwarka"tuni na yafe miki komai ya wuce mrs big man! yafad'a cikin raha yana d'ago fuskarta ta lumshe idanuwanta ya sumbaci goshinta da kumatunta"sannan yakoma saman lips nata yana musu wata iriyar tsotsa"ummu ta tallabe kansa tana k'ara tura masa harshenta cikin bakinsa yana tsotsa"gaba d'aya dg ita harshi nishi suke fitarwa tanata shafa gashin kansa zuwa lallausan zagayayyen sajen fuskarsa"shi kuwa bbu Abinda yake hari irin Albarkatun k'irjinta"wanda saida yayi nassarar raba ummu da rigar baccin jikinta"ya janye bakinsa dg cikin nata yamayar saman k'irjinta....ta lumshe idanuwanta tana sakin wani irin nishi"Abdallah kuwa dama abukace yake"ko jallabiyar jikinsa be cireba ya Afka ma ummu"wacce lokacin dayabi hanyar ba k'aramin zafi tajiba"shi kuwa bemasan me Akeyiba yariga yayi nisa Asaman gajimare"yayinda ummu daurewa kawai takeyi"saida Abdallah yakwashe awa biyu kanta sannan yabarta"wanda ba k'aramin galabaita tayi ba"saidai ta daure sosai"ga Abdallah da nauyi sai maida numfashi takeyi"cike da tausaya yadawo k'asa ita yamaidota samanshi"cikin murya me kama da rad'a yace"my khairee sannu kinjiko?"ina fatan bbu Inda ke miki ciwo ko?"uhmm! iya Abinda ta fad'a kenan kanta Asaman k'irjinsa"da sauri ya d'ago ta cikin wani yanayi yake furta kodai yanzunma zafin kikeji?"karka damu ba sosai bane dana shiga ruwan zafi zai dena"Ajiyar zuciya yasaki yana shafa bayanta da gashin kanta"Afili yace"Allah sarki bbu Abinda yakai Aure ni'ima musammun idan kadace da Abokin zaman dakake so"idan ina tuna rayuwarmu ta baya Agidan nan sai naga kamar dama can muna son juna ne khairee"dan Allah ki rik'emun Amanar kanki da kaina"ki kasance dani Acikin ciwo ko lafiya"ta hakane kawai zan tabbatar ke wani b'ari ce ta jikina"Ada ina ganin soyayya wahalar da kaine Ashe ba haka bane?"nabaki Amanata da Amanar kanki khairee dan Allah duk rintsi karmu rabu kinjiko?karka damu habeebi ina tare dakai acikin ciwo ko lafiya"kawai dai bazan b'oye maka ba inada zafin kishi....nafiki kishi khairee nah"wlh tunda kika tafi hankalina be kwanta ba saida mama ta kira inna na tabbatar kina gidanta sannan nasami nutsuwa"sbd shaid'an saiya dinga rayamun kina wajen mubashshir"saida kamal yadinga mun nasiha shima kuma ban samu nutsuwa sbd kishi" dan haka karki damu Abdallah nakine ke d'aya "banida ra'ayin tara mata balle harma kiyi zaton zan sako wata cikin rayuwar mu...ni Allah ban Amince ba kana waya da wannan banzar preety d'in.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *61&62* .........wani irin miskilin murmushi big man yasaki yana shafa gashin kanta murya can k'asa yace"kima dena zancenta khairee sbd na tsaneta"layin da costomers nawa ke kirana dashi shine take Amfani dashi wajen kirana da bak'in numbers datakeyi"na kuma nasarwa kamal yagaya mata ta dena kirana kona mata Abinda bazata mantaba"sbd haka karki damu kinjiko?"yak'are maganar yana d'agota dg jikinsa"tayi saurin sakq hannayenta tana k'are k'irjinta dasu"dukda d'akin bbu haske sosai yana ganin komai na jikinta"beyi mgn ba sai zare jallabiyar jikinsa yayi yadawo bbu komai Ajikinsa....ummu tasaki k'aramar k'ara tana maida hannayenta ta rufe idanuwanta....saidai kawai taji bakin Abdallah samqn nashanunta yana sha kamar jinjiri"wayyo yaya Abdallah zafi pls kadena"shareta yayi yama gyara kwanciyarsa samqn cinyoyinta kamar zai shige cikin cikinta"gashi bbu komai Ajikinsu"sai juye juye ummu keyi"yayinda Abdallah ke sakin nishi da gurnani"saida yagaji dan kansa ya janye bakinsa yana fad'in duk ranar dakika koma b'oyemun su haka zan musu"toni dai ka maida kayanka mana pls"tafad'a idanuwanta rufe"shi kuma yanata shafar nashanunta da hannayensa"cikin husky voice d'insa yace"babu kayan dazan sakq tashima zakiyi muyi wanka"garama ki Ajiye wata kunya sbd karta cutar damu"yak'are maganar yana janye kansa dg samqn cinyarta "still idanuwanta a rufe"boxer d'in jikinsa yamayar yana fad'in khairee bazaki bud'e idon ba?"sharesa tayi ta kwanta ta rufe jikinta da bed sheet"shi kuma yayi murmushi yanufi bath room"ruwan zafi ya had'a mata da zatayi sit bath sbd ya fahimci taji jiki"bayan ya gama ya d'akko farin towel d'inta yafito dashi Ahannunsa yana fad'in gashi ki d'aura na d'aukeki mu shiga wankan"ko nazo na d'aura miki ne??...k'irjinta yabuga! batasan time d'in datace muyi wanka fa tare?"Eh mana"nidai bazan iyaba"zakuwa ki iya y'an mata"oya tashi ki d'aura kinjiko?"yak'are maganar yana juya bayansa had'e da cewa" kinga bana kallonki ki tashi ki d'aura"tashi tsaye tayi da nufin ta d'aura big man yajuyo yana yimata dariya"da sauri tayi k'ok'arin komawa samqn bed d'in ya ruk'ota zuwa jikinsa ya rungumeta"ta yamutsa fuska sbd yadda gashin k'irjinsa yasoki nashanunta"khairee nah! inajin farin cikin kasancewar mu Ahaka pls kidena jin kunyar nan kinjiko?"uhmm" kawai ta furta"sai sinsinarta yakeyi yak'i cikata yanata shafar sassan jikinta....yaya Abdallah 11 ta wuce fa"bece komaiba yadauketa suka shiga cikin bath room d'in"kai tsaye cikin ruwan zafin yasakata"ta saki k'aramar k'ara tana lumshe idanuwanta"sannu my khairee"Abunne Akwai dad'i sosai kema kina jin dad'in??"turo baki tayi bata kallesaba ta masa nunal wai a toilet suke"ya yarfo mata ruwa A fuska yana jan karan hancinta"itama ta d'iba ta watsa masa"zamu koma samqn bed yarinya"yana murmushi yafara k'ok'arin cire boxer d'in jikinsa"ta kauda kanta"shi kuwa ko Ajikinsa ya d'auki hand shower yayi wankansa"bayan yagama yafito yabarta cikin bath room d'in"d'akinsa ya koma yashafa turaruka ya canza wata jallabiyar"sannan yaje ya rufe ko ina had'e da kashe haske yanufi d'akin ummu"Ahankali yaturo k'ofar yana yin sallama cikin tattausan muryanshi yana hangota"tana zaune gaban mirror da riga da wondo na bacci Ajikinta"sai hand driyer Ahannun ta tana busar da gashin kanta"Ahankali ta Amsa sallamar tasa tana jin wata iriyar kunyarsa...madam kawo na busar miki da gashin"nafa kusan idarwa habeebi"dukda haka kawo Ai Aikina ne ko?batace komaiba ya matso ya Amshi hand driyer d'in ya mik'ar da ita tsaye suka nufi gefen bed suka zauna"bayan ya jona wayar ta kwanta samqn cinyoyinsa yafara busar mata da gashin"tanata masa shagwab'a yana biye mata...batasan sadda yagama ba dan bacci me nauyi ya d'auketa"bayan yagama ya cire jallabiyar jikinsa ya rungume ta yana gyara mata kwanciyarta Ajikinsa"kafin ya musu Addu'a"shime be jimaba bacci me dad'i ya d'aukesa.....washe gari Atare sukayi sallar Asuba sbd makarar da sukayi"ko Azkhar Abdallah be bari sunyi ba yaja ummu yacigaba dajin dad'in sa Ajikinta"tun tana daurewa har tafara masa kuka"be sarara mataba saida yakai Inda yakeda muradin son kaiwa"sannan kuma yakoma rarrashinta"ko bayan sunyi wanka da k'yar take iya zama dan Abdallah bana wasa bane"sai rarrashinta yakeyi da yimata tausa har baccin wahala yayi Awon gaba da ita"dan gaba d'aya jikinta ciwo yakeyi musammun nashanunta da Abdallah baya musu da wasa.... sai wajen k'arfe 9:35 am ummu ta farka"lalubar gefen ta tayi taji bbu big man" da sauri ta bud'e kyawawan idanuwanta tana hamma had'e da yin salati ta tashi zaune"kallo d'aya tayima d'akin ta fahimci Abdallah yagyara shi"oh yaya Abdallah shine ya wahalar da kansa dayin Aiki bayan be saba ba?"ta fad'a tana sakkowa dg samqn bed d'in ta nufi bath room"ruwa ta kama sannan tayi brush ta fito"wajen mirror ta nufa ta kalli kanta"Riga da siket ne mini Ajikinta dark blue"siket d'in iyakarsa rabin cinya"ko bra bata sakaba sbd breath nata ciwo suke mata"gaba d'aya Abdallah taji take son ta gani"hakan yasa Ahankali take takawa ta nufi k'ofa ta fita"tana fitowa dg cikin d'akin nata shi kuma yana sakkowa k'asa"yaci zazzafan wankan k'ananun kaya"ya jefa da wani kayataccen murmushi yana fad'in my heart beat kin tashi kenan?"yanzun nake cewa nazo na dubaki kin tashi na kawo gaisuwata"d'an murmushi tayi ta rufe fuskarta tana turo baki"yanata k'are mata kallo Azuciyarsa yana fad'in komai nata me kyau ne"ida isowa gefenta yayi yakamo hannunta ya rungumeta yana fad'in kunyar dai ?"ina kwana?"bazan Amsaba saikin kalleni ido da ido"yak'are maganar yana d'aukarta yanufi kan 3 seeter da ita yana fad'in da Alama wajen yadena zafin ko?"bara naduba nagani"saida gabanta yafad'i tasaki kukan shagwab'a tana bud'e fuskarta suka had'a ido"yad'age mata gira ta kauda kanta tana fad'in nidai pls karka dubamin ko?"shikenan my khairee habeebi yadena tunda kinajin kunyar yaga abinsa"dama duk nadamu d'azun danaga duk na wahalar dake"Amma meyasa su wa'annan bazasu zo su gaisheni ba?"yak'are maganar yana yatura hannayensa cikin rigarta"ta rintse ido da sauri"cikin rawar murya take fad'in pls yaya Abdallah ka sassauta mun ciwo sukemin"ada yayi niyar tsotsarsu Amma saiya fasa sbd tausayinta"saiya janye hannayensa yana d'ago fuskarta ya manna bakinsa cikin nata yana mata wani irin kiss me fitar da mutum hayyacinsa"ummu batasan time d'in data biye masaba sunata shafar jikin juna.... knocking d'in da sa'ada tayi yasaka Abdallah badan yasoba ya janye bakinsa dg cikin nata"yazaro hannayensa dake cikin rigarta"idanuwansa har sun canza kala yanufi bakin k'ofar ya bud'e batare dayayi mgn ba.... sa'ada ta shigo da sallama, fuskarta cike da fara'a"tana rik'e da basket d'in da Ammi ta shiryo musu Abin break"ummu ta gyara zamanta tana kallon ta tace"wai break fast Ammi ta Aiko mana dashi bayan ni lafiyata qlau?"murmushi sa'ada tayi ta Ajiye basket d'in samqn center table ta russuna ta gaishesu"ummu ta Amsa cike da kulawa" Abdallah kuwa gefen ummu ya zauna ya Aza kansa samqn cinyoyinta"wanda dg ita har sa'ada sunji nauyin Abinda yayi"Amma shiko Ajikinsa....sweet heart bazaka Amsamun gaisuwar tawaba?"cewar sa'ada tana zama kan 1 seeter"ya d'auki kusan second 5 fuskarsa Ad'aure yace"bazan Amsaba! dg yanzun irin wannan lokacin karki koma yimana knocking...rufe masa baki ummu tayi da tafin hannunta ta murd'e masa kunne"sa'ada ta turo baki tana fad'in dama Ammi ce ta Aiko niko,kuma ba wajenka nazoba"da Anty ta haifi mun baby girl dg ranar bbu ruwana daku sai y'ata zan dinga zuwa nayi wasa da ita"ta k'are maganar tana k'ok'arin tashi tsaye"ummu na murmushi tace"sorry baby munyi laifi nida habeebi"kansa ke ciwo kikayi knocking d'in"to Amma Anty shine zaimun haka? ni barama natafi"baki hak'ura ba?"na hak'ura sbd ke"yauwa baby kicema Ammi mun gode dg yanzun kar A koma kamana Abinci zan mana girki kinjiko?"dato sa'ada ta Amsa"Abdallah ya kalleta yana tab'e baki yace"ki gaida gida bana gayya idan zakizo.... chakulkuli ummu ta dinga yimasa"hakan yasa yakama dariya"sa'ada tayi murmushi ta nufi k'ofa"sbd ba k'aramin burgeta taji sunyiba"saita tuna itama gasunan itada yaya sadeeq nata suna haka"da wannan tunanin ta nufi part nasu...tana fita ummu ta d'aure fuska tana ture masa kansa"ya rik'e hannayenta duka biyun ya sark'e da nata yana murzawa cikin wani salo murya can k'asa yace"menene kuma khairee?"bakai bane ka yima baby irin wannan disgin"ka kyauta kenan?"Amma khairee meyasa zatazo ta katsemun jin dad'ina?"turo baki tayi tace"ba Aikota Ammi tayiba"bakison laifin baby kawai"yanzun da gaske zaki haifa mana baby girl d'in??"murmushi yasub'uce mata ta shafi sajen fuskarsa had'e da jan karan hancinsa tace"kai yaya Abdallah sai kace nice ke bayarwa?"kallonta yayi ya lumshe sexy eyes nasa Anutse yace"Allah ne me bayarwar"ina kuma da yak'inin insha Allah Akwai cikina Ajikin ki"tsabar mamakin kalamansa kasa mgn ummu tayi"tana tunanin dukafa yau kwana 9 kenan da darensu na farko shine har ciki ya shiga?kina mamaki ne heat beat?"nidai dan Allah Adena zancen tashi muyi break fast"nidai ba yanzunba sai Anjima"yafad'a cikin kwaikwayon muryanta"tayi murmushi kawai"Abdallah bece komaiba ya d'aga wayarsa da kamal ke kira yana fad'in malam lafiya?"zaka dameni da kira tunda farar safiya bayan kasan niba gwabro bane??"dariyar shakkiyanci kamal yasaki yana fad'in tunda kasamu tadawo Ai dole kamun wannan burgan banzan"nasan dai jiya ka matsa mata da jaraba"kai d'an iska tana jinka....saurin kashe wayar kamal yayi"Abdallah na murmushi ya janye kansa dg samqn cinyarta yatashi zaune yana duba time :10:5 am"kallonta yayi yaga tayi k'asa da kanta"kinsan me kamal yace?"ah ah "kuma dan Allah basai ka sanar mun ba"baki isaba yarinya saina fad'a ni kuma"kaga pls rana tayi kuma zakaje office ko? No ! ko gobe baran jeba"ina Angon zan fita Aiki?"yana kamo hannunta murya k'asa yace"cewafa yayi wai....kukan shagwab'a tasaka tana dukansa Ak'irjinsa"yayi murmushi ya fincikota ta kwanto Ajikinsa ya matseta sosai yana yimata rad'a...zaro ido tayi tana fad'in nidai bbu ruwana Allah ya shiryeku"yadai shirye mu baki d'aya"yanzun muyi break fast d'in sai mud'an fita yawo na miki shopping ko?"shopping d'in dakamun sadda na kwanta Asibiti na nan ban tab'a ba"babu damuwa sai muje kiyima mahmood"wane mahmood d'in?"Autan mama mana"Inda bakicin zalin nashi danaje yau da marece na d'akko miki shi"kadena yadda da maganar yaron nan habeebi ya iya k'arya"bayajin mgn shinefa nake horashi"kuma nidai bana gayyatarsa"to shikenan tunda kince haka zan d'akko sa Amma ba wajenki zaizo ba"Eh naji "yayi murmushi kafin yace zan mana biza mud'an je Honey moon"Amma ki zab'i k'asar da kikeso sai muje"banida zab'i habeebi ko wace mukaje yamun"to shikenan khairee nah"dg haka ya kama hannunta suka sakko k'asa kan carpet"kan ummu agefen kafad'ar sa"shi kuma yana zuba musu Abinda zasu buk'ata"cikin shagwab'a tace"shine yaya Abdallah kayita Aiki bayan gani?"nafiso ki huta khairee nah"nasan indai ba bacci kikeyiba sai kinyi Aiki"naga kuma me Aikin bata zoba"sbd tunda kika tafi nasanar mata kinyi tafiya"to shikenan zan kirata Anjima"yana k'ok'arin mgn wayarta tayi ringing"shine yamik'o mata yana fad'in k'awarki ce"murmushi tayi ta d'auka"tun kafin tayi mgn lawisa tace"k'awata juna biyu ne dani na sati 4"kai dan Allah?"wlh kuwa my one nata murna"kai congratulation k'awata Allah ya inganta mana"Ameen saura keko babyn Abdallah"big man yana murmushi ya fisge wayar yana fad'in ai tuni itama ta d'auka.... innalillahi! ummu ta fad'a tana masa chakulkuli yasaki wayar yana dariya"ta d'auka ta kashe"ta matso kusa dashi ta murd'e masa kunne tana fad'in bakajin mgn ko habeebi?"inajin mgn khairee nah kawai kunyace wani time d'in banida ita"Allah ya gyaramun kai"kawo na shek'a maka tea d'in"no kiyi zamanki baby nah"idan mundawo dg honeymoon d'in mu kuku zan d'auka"sbd ki huta ki kuma kula dani sosai ko?"girki bazai hanani baka kulawa ba yaya Abdallah"hakane Amma nafison ki huta sosai khairee nah"naji dad'in yadda komai ya wuce"Allah yabamu zaman lafiya"ta Amsa da Ameen"Atare sukayi break fast d'in shi yabata Abaki itama ta bashi har suka idar"yarakata kitchen saima sannan ta lura komai nanma fes yake"ta d'an kallesa and bata son had'a ido dashi"Ahankali tace"yaya Abdallah duk yau kayi Aikin gyara kitchen d'in nan?"ah ah baby ce jiya nace ta k'ara gyara miki ko ina"murmushi tayi ta rungumesa yana dariya yace"nafiso naganki cikin farin ciki khairee"nima haka nafiso naganka habeebi"bara na wanke kayan muje ka rakani na gaida Ammi"to Amma nima zaki rakani mu fita ko?"nifa banda shopping"eh naji bama can zamuje ba"office zamuje ki zab'i kayan da kikeso"wanda za'aje ajera sabon gidanki"nan meyayi yaya Abdallah?"beyi komai ba, Amma tunda dama ba nan na tsara mu zauna dakeba"kinga can zamu koma"dama makircin balki ne yasaka muka zauna nan"to shikenan habeebi"cikata yayi ta fara wanke wanken yana yimata d'auraya"ya yarfo mata ruwa itama ta yarfa masa"sunata wasansu gwanin sha'awa"bayan sun gama ummu ta mintsinesa ga damtsan hannunsa ta fito dg cikin kitchen d'in Aguje"shima yabiyota yana dariya....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *63&64* .......zagaye main parlour suka dingayi suna dariya"ummu tak'i yarda ta bari yaka mata"sai gwalo take masa yana son kamota"dg k'arshe data gaji ta kwanta samqn 3 seeter tana maida numfashi"Abdallah yasaki murmushin mugunta yanufeta"cikin shagwab'a take fad'in pls yaya Abdallah karkamun komai kaga mun gama wasan nama gaji ko?"bbu wani dad'in bakin daza kimun heart beat! laifi biyu kikamun, muntsinina da gajiyar dani ta hanyar sani nayi gudu"to Amma Ai kayi exercise ko?"No ! nayi exercise d'ina tun d'azun time d'in kina bacci"yak'are maganar yana hayewa saman ta"ta rintse ido da sauri zuciyarta na harbawa"kansa ya aza gefen kunnanta cikin rad'a yace"wana kama?"....saida taji tsikar jikinta ta tashi"ta maida numfashi Ahankali tana shafa bayansa tare da cewa"habeebi nauyine dakai ka sassauta mun dan Allah"khairee kofa rabin nauyina ban sake miki ba"ki zama jaruma mana"yak'are maganar yana sinsinar gefen wuyanta"ta lumshe idanuwanta tana shafa gashin kansa tana d'an murmushi"cikin wata iriyar kasalalliyar murya big man yace"khairee pls kibani abuna nasha ina sonsu sosai"ko sosai suke zafin ne?"kasa mgn tayi sbd gaba d'aya jikinta ya mutu murus"Abdallah kuwa kansa ya d'ago yayi sama da rigar tata"ya manna fuskarsa tsakkiyar k'irjinta....wani irin zillo ummu tayi sbd yanayin data tsintsi kanta Aciki me girgiza bawa"sai gashi da kanta ta jawosa tana bashi yana sha kamar jinjiri"suna sakin wani irin nishi"gaba d'aya Abdallah yarikice mata sunata romancing d'in juna"har d'an mini siket d'in saida yarabata dashi"bata farga ba saida taga yana gyara mata kwanciyarta ta rufe Idonta gam Aranta tace"yaya Abdallah yacika fitinah.... k'aramar k'ara tasaki tana rirrik'esa had'e da fad'in pls zafi habeebi karkamun da zafi kaji...?"big man besan tanayiba"Anan cikin parlourn yayi budurunsa son ransa ajikinta"kusan styles kala kala yadinga musu yana yafiyar da ita yadda bazata cutu ba"ummu kuwa ta gaji matuk'a"saidai soyayyar mijin nata dason ta faranta masa ya danne gajiyar tata"sai bayan sun sami nutsuwa ya rungumeta tsam ajikinsa kamar zai mayar da ita Aciki yanata rarrashinta da sakq mata Albarka"itadai Idonta Alumshe ta shige cikin faffad'an k'irjinsa tana shak'ar ni'imtaccen k'amshin turarensa"Ahankali yace"khairee nah kin gaji ko?"ba sosai ba fa"wlh kinga bansan meyasa nakejin yawan son Abin nan ba?"banaso ina takuraki khairee nah"babu zancen takura tsakaninmu yaya Abdallah"komai kakeso inaso insha Allah inde be sab'awa Allah ba"yanzun muje muyi wankan ko?"shafa suman kanta zuwa samqn farin bayanta yayi yana fad'in thank you my lovely wife"I love you so much my heart beat"bazan iya kwatanta matsayinki Azuciya taba *ummulkhairy* na yadda ked'in uwar Alkhairi ce"Allah yabarmu tare my happiness"k'ank'amesa tayi tana murmushin jin dad'i"tamkar k'aramin yaro yace"to bakice kindena jin kunya taba?"d'an murmushi tayi taja masa gemunsa tak'i mgn"shima murmushin gefen baki yasaki ya d'auketa da kayansu dasuka yar ak'asa yanufi d'akin baccin ummu"samqn bed ya kwantar da ita"tayi saurin mirginawa ta rufe fuskarta"yana mata dariya yashige bath room ya d'akko musu towels"shi tun ciki ya d'aura nasa ya had'a mata ruwan zafi sannan yafito"yadda yabarta haka yasameta tayi kwance Idonta Alumshe"my khairee taso na d'aura miki towel d'in naga har 12:34 pm dole sai munyi sallah mu fita ko?"batayi mgn ba dai tana dg kwancen"ya matso yana dariya yasureta gaba d'ayanta tanata zille zille Ajikinsa suka nufi cikin bath room d'in"wanda Aciki ma sun d'auki kusan mintina 35 sannan suka gama wankan"sbd rabi soyayya rabi tsokanar juna sukeyi"fuskokinsu cike da Annuri suka fito"big man na d'auke da ita"yana jin wani irin farin ciki marar misaltuwa"khairee nah meye zaki sakq na d'aukar miki sai muje d'akina mu shirya?"yak'are maganar yana tsaye d'auke da ita kamar wata jinjira"d'an juya idanuwanta tayi kafin tace"yanzun mufara yin sallar habeebi saika dawo mu shirya can d'akin naka"dato ya Amsa yana Ajiyeta gefen bed ya kwaso sauran ruwan dake saman fuskarsa ya yarfo mata yana dariya"Allah zaka dawo"yamata gwalo yafita dg cikin d'akin"ita kuma ta tashi tasaka doguwar riga ta kabbara sallah"bayan ta idar ta jima tana musu addu'ar samun zaman lafiya da kwanciyar hankali"da kuma Allah yakaresu dg sharrin shed'anun mutane"bayan ta shafa Addu'ar ta cire hijab d'in ta ninke"kafin ta nufi wajen ward rope"sabuwar jallabiya bak'a me zanen golden da Adon stones ta d'akko cikin ledarta"sannan ta d'akko inners d'inta"ta fita dg cikin d'akin sbd yau da kayan shafar Abdallah zatayi Amfani dan k'auna"tana k'ok'arin hayewa upstars Abdallah yaturo k'ofar yashigo da sallama yamaida yarufe da key"kadawo sweet heart?"Eh khairee danma na tsaya nayi mgn da wasu"banaso kiyita jirana"ina fatan kamana Addu'a?"wannan ai dole ne "kema nasan kin mana ko?"kanta ta gyad'a masa"ya nufeta ya rungumeta ta baya yana murmushi yace" zakiyi lattin zuwa gaida Ammi"wlh Abinda zance maka kenan kuma duk laifin kane"ta fad'a cikin shagwab'a"naji na kuma d'auka idan munje zan sanarwa Ammin gaskiya"daka kasheni wlh"duk sukayi dariya gaba d'aya"da irin wannan rahar suka nufi d'akin baccin Abdallah"yacire jallabiyar ya kwantar da ita samqn bed d'in yafara yimata shafa"wanda yafi bada himma wajen shafar k'irjinta"kasancewar gaba d'aya yarabata da towel d'in jikinta"ita dai ta rufe ido tak'i kallonsa" yanata tsonarta wai tacika kunya"ita dai d'an murmushi kawai takeyi"bayan yagama yimata shafar yasaka mata kayanta"shima ya kwanta samqn cinyoyinta tafara yimasa shafar"tun wajen 1:18 pm suke d'akinsa sai k'arfe 2:15 suka fito"ta shiryasa cikin suit bak'ak'e sunyi wani irin kyau na ban mamaki"fuskokinsu cike da Annuri suka fito dg side d'in nasu"ummu ta kallesa bayan yarufe k'ofar da key cikin shagwab'a tace"nidai yaya Abdallah kabani hand bag nawa ba saika d'aukar mun ba"meyasa bakya son na d'aukar miki khairee nah?"yafad'a yana rik'e da hannun ta guda"so kakeyi Ace na asirceka?dariya yayi me sauti kafin yace" ni kuwa kinga bana biye ta mutane"kuma kinga d'aya dg cikin duhun kan wasu daga cikin mutanmu na nigeria kenan"bbu halin kaso matarka kabata kulawa ka d'auke duk nauyinta sai Afara cewa Ai Asiri ta maka"idan kinga yadda larabawa da turawa ke bama matansu kulawa da tattali zakiyi mamaki khairee"Amma idan munje k'asashensu zaki gani"Ajiyar zuciya tasaki tana fad'in hakane kam"to nidai kima dena irin wannan tunanin kulawa yanzun nafara baki ko Agaban waye kuwa"yak'are maganar suna shiga cikin parlourn Ammi da sallama.... Ammi da sa'ada na cikin parlourn"sa'ada tayi matashin kai da cinyar Ammin tanata shagwab'a sbd yau fushi takeyi da sadeeq"bbu irin kiran dabai mataba tak'i d'auka"dg k'arshe yacire kunya yakira Ammi yace"Abata wayar"da Aka bata wayar saita shiga d'aki ta kashe tayi zamanta"sai bayan minti 3 sannan ta bud'e wayar tazo ta maido ma Ammin wayarta"ita kanta Ammin ta fahimci sadeeq d'in son sa'ada yakeyi"gashi yanzun ta gama JSCE zata shiga SS1....Ammi da fara'a samqn fuskarta ta Amsa sallamar tasu tana yiwa ummu sannu da zuwa"sa'ada na murmushi tace"Anty sannunki da zuwa"yauwa baby kina nan kin hayema Ammi cinya"ki barni da ita ummulkhairy"yau da shagwab'a ta tashi"ummu na murmushi ta duk'a ta gaisheta"Abdallah kuwa gefen ummu ya zauna murya can k'asa yace"kinga baby tak'i kulani ko?"hmm ! wlh magana ta yaya kukeyi, kuma raina ne yabani haka"Ammi na murmushi tace"kefa d'azun kikace babu ruwanki dashi?"to Amma Ammi me ruwansa dani da zaiyi mgn ta?"lallai baby sbd kinga Ammi ko?"to indai bbu ruwanki dani haka itama khairee nah bbu ruwanta dake"wai hakane Anty?"ummu na k'ok'arin mgn sadeeq yashigo cikin parlourn"da Alama skul zai tafi" yasha gayunsa da key d'in motarsa A hannunsa"sa'ada na ganinsa tayi k'ok'arin komawa kan cinyar Ammin"Ammin kuwa turo mata kai tayi tana Amsa gaisuwar sadeeq d'in ta tashi tabar parlourn"yana murmushi ya wuce gefen sa'ada ya zauna yana gaida su ummu"wacce itama Abdallah keta yima mgn k'asa k'asa suna dariya ba'a jin me suke fad'a"kallonsa sadeeq ya maida wajen sa'ada"Ahankali yace"my baby hak'uri nazo na koma bayarwa Akan laifin danayi"kinga exams nakeyi wlh idan baki hak'ura ba zan iya samun matsala wajen yin paper "d'ago kanta tayi ta saci kallon Abdallah da ummu taga hankalinsu baya wajensu"cikin shagwab'a tace"to kayi Alk'awari bazaka koma yimata mgn ba?"nayi Alk'awari"dama jiya da kikaga muna mgn warning nake mata kan ta fita harkata shine kika gani"yanzun jeki sako mayafi ki rakani parking lot"dato ta Amsa Amma bata tashiba"pls baby kije mana"to kai kafara fita mana"bece komaiba yana murmushi yatashi tsaye yayiwa su Abdallah sallama yafita"big man kuwa murza tafin hannun ummu yayi yana fad'in madam tashi muje ko?"ka bari muyi sallama da Ammi mana"be kulataba sai janyota jikinsa yayi"ta zaro ido tana fad'in ka manta Inda muke yaya Abdallah?"ta fad'a tana waige waige"ta hango sa'ada zata fita"saidai da Alama tagansu"murd'e masa kunne tayi tana fad'in kaiko?"bake bace kink'i tashi mutafi"dan Allah kacikani na tashi"bece komaiba ya cikata yana murmushi"Atare suka mike tsaye"hakan yayi daidai da shigowar Ammi cikin parlourn"Abdallah yace"daddy fa Ammi?"yafita tun d'azun"yanaga har itama ta tashi na zata sai zuwa yamma zata tafi tunda fita zakayi?"tare zamu fita Amma idan mundawo nan zata komo"dato ta Amsa had'e da musu fatan Alkhairi suka fita.....yana rik'e da hannun ta suka nufi parking lot"motarsa ya bud'e"k'amshi me dad'i yafito dg ciki"Angogeta sai k'yalli takeyi"ya kalleta yana fad'in zoki shiga gimbiya"kacika zolaya yaya Abdallah"nama lura yanzun baka son fita da body guards naka ko?"hakane khairee"duk sallamarsu zanyima Allah ne me tsarewa"hakane kam"ta fad'a tana shigewa ciki"shi kuma ya rufe k'ofar yaza gayo ya shigo"saida yatashi motar kafin yace"matso khairee nah naji d'umin jikinki"banaso kina nesa dani"naga driving zakayi shiyasa fa"wannan bazai hanaki zuwa gun habeebinki ba ko?"yafad'a yana kallonta yana murmushi"ta shagwab'e fuska tana kwantowa Ajikinsa ta Aza kanta gefen kafad'arsa"ya sauke Ajiyar zuciya yana fad'in koke fa"haka nafi buk'ata kimun duk time d'in danake driving idan muna tare"Angama my hand some"yayi dariya me sauti Adaidai lokacin da suka fita dg cikin get d'in gidan"cikin taushin muryarsa yace"kinsan mena tuna?"ah ah "ranar da mukazo kawo lefenki dakika dinga lodamun dambun nama ina ci"hmm ni kuma bak'ak'en maganganun daka dinga yab'amun natuna.....kash ! khairee nah dama baki yafemun ba kin rik'e Abun cikin ranki?"ah ah yaya Abdallah tunawa kawai nayi"yauwa inaso na tambayeka wai baby da sadeeq soyayya sukeyi ne?"Eh mana"yarasa wacce zai so sai wannan k'wailar yarinyar....kukan shagwab'a tasaka tana fad'in Ai nanda shekara d'aya zuwa biyu sa'ada ta zama cikakkiyar budurwa"shidai yanata yimata dariya"dg k'arshe yace"kuma Abin mamaki y'ar haka da ita ta janye hankalinsa"inafa lura da ita har murya take canzawa idan zata masa mgn"kasa mata ido dai ko habeebi"hmm! nasan kece kika koyar da ita haka"kuma inajin dad'in hakan"Abokina ma cewa yayi leemart zata dinga zuwa kina koyar da ita Abubuwa masu kyau da amfani"kukan shagwab'a tasaka tana cewa toni mema na iyama?"koya nakeyi nima"kindai fad'a ne kawai khairee nah"yak'are maganar yana yin parking suka fito"ta shagwab'e fuska daya ruk'o hannayenta yana son saka k'wayar idonsa cikin tata"saidai tak'i yarda ta kallesa"k'ok'arin yimata mgn yakeyi sukaji muryar preety bayansu tana fad'in Abdallah! atare suka juyo fuskokinsu shida ummu suna kallon preety dake bayansu" tana sanye da wasu watsatstsun kayan da suka bayyanah Ainahin suran jikinta"Atake Abdallah ya had'e rai"duk wani Annuri dake samqn kyakykyawar fuskarsa ya bace b'at"ummu kuwa rungumesa tayi tana bin pretty da wani irin mugun kallon tsana "bata damu da ma'aikatan cikin comporny d'in dake kallonsu ba"cikin wani yanayi preety ke fad'in pls ina son mgn dakai"kusan 4days kenan ina zuwa office naka bana samunka"yatsina fuska big man yayi cike da shan k'amshi yace"inaso dg yau yazama shine na k'arshen da zaki koma zuwa mun Anan"kamal be sanar miki sak'ona bane?? kana nufin ka fasa Aure nah kome kake nufi kenan?"kallon sama da k'asa yabita dashi yana fad'in banga Alamar da zaki iya zama matar Aure nah ba, bayan kingama tallar jiki Atiti"banida matar Auren data wuce wannan"yafad'a yana shafa bayan ummu... Preety ta girgiza kanta cikin k'ank'ance ido da d'aga murya tace"ni zakaciwa Amana Abdallah?"sannan kasakamun da irin wannan tozarcin?"wlh baka isa ba! tsaki yaja yana hura hanci cike da gadara yake fad'in zan kuwa nuna miki na isa d'in"yak'are maganar yana yafito security d'in dake bakin get da hannu"preety kuwa zuciyarta tafasa takeyi"tana bin ummu da mugun kallo tace"banza talaka"nasan Asiri kik....ganin police sun zqgayeta yasaka tayi shiru tana bin Abdallah da kallon tambaya?"yaja tsaki yana kama hannun ummu"ita kuma ummu tayi murmushi ta kalli preety sama da k'asa tace"yaka mata dg yanzun ki dena zubda Aji da k'imarki ta y'a mace kina cewa kina son d'a namiji kinjiko y'ar gidan k'aruna"dg haka tayi shiru"Abdallah kuwa beyi mgn ba yaja hannun ummu suka danna wani abu had'add'iyar k'ofar glass d'in ta bud'e suka shige ciki ta rufe"preety kuwa kukan bak'in ciki ta saki tana fad'in Abdallah ya cuceta Allah ya isa"security kuwa korar kare suka mata had'e da zazzafan warning karta koma zuwa nan... yana rik'e da hannun ta suka nufi kayataccen office d'in big man"wanda suna tura k'ofar office d'in k'amshi me dad'i yadaki hancinsu"kai yaya Abdallah duk inda kake zama sai Anji kamshinka?"bana son sharri my khairee"ba wani sharri da gaske ne"bece komaiba saidai kawai taji ya d'auketa"tasaki kukan shagwab'a"yanufi kan kujerar dayake zama da ita"suka zauna tana a tsakkiyar cinyoyinsa ya d'akko Album ne d'auke da pictures d'in set d'in gadajen ya Aza mata samqn cinyarta Ahankali yace"duk pictures nasu na ciki ki zab'a"nima harda na part d'ina zaki zab'a"to yaya Abdallah su wa'ancan Ayi yaya dasu duka watansu bakwai fa ??...karki damu my heart beat"bayar dasu zakiyi kyauta gamasu buk'ata"d'an shiru tayi sai kuma tace"Akwai wacce zatayi Aure tun kafin Ayi namu anata d'aga bikin sbd basuda halin yin kayan d'aki"to shikenan saiki basu kawai ko?"juyowa tayi ta k'ank'amesa tana masa godiya da Addu'ar samun bud'i"shidai yanata murmushi Abinsa cikin jin dad'i"ita kuma tafara duba pictures d'in"sai ruwan ido takeyi tama rasa wane zata zab'a"can dai Abdallah yaza b'ar mata wasu sky blue"tanata murna dajin dad'i"ta kallesa suka had'a"zata d'auke idanuwanta ya d'aure fuska yana fad'in wai sai yaushe zaki dena jin kunyata khairee?"to bari kiji yau bbu kaya zamu kwana.... yak'are maganar cikin wata iriyar murya"da sauri tasaka tafikan hannayenta ta rufe fuskarta tana dariya"kinsan Allah ki bud'e ta Arzik'i kona miki mugunta"nidai tunda na zab'i gadona katashi muje mana"ni meyasa baraki zab'ar mun ba?"bud'e idanuwanta tayi ta d'auki Album d'in tana fad'in bara na zab'ar maka babban mutum"dariya yasaki me ban sha'awa har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana kafin yace"ummu ta Abdallah yau kuma da wannan sunan zaki kirani?"Eh mana Ai naga dashi friends naka ke kiranka"ta fad'a tana nuna masa wasu milk d'in set masu shegen kyau da tsada"sunyi mun khairee nah nagode kinjiko?"miye Abin godiya yaya Abdallah nice zan maka....bata rufe bakiba ya cafki lips nata.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *65&66* ........zaro golden eyes nata ummu tayi sbd ganin suna cikin office nashi kar wani ya shigo ya gansu....cak! tunaninta yatsaya sbd jin big man na fara lalubarta"ta rik'e hannayensa da sauri tana son zare bakinta daga cikin nasa Amma yak'i bata damar yin hakan"Aranta tana kuma mamakin meyasa baya gajiya?"fatanta Allah yasa karya koma yimata wani abu idan sun koma gida"saidai wani irin zazzafan kiss yake Aiko mata dashi wanda cikin k'ank'anin lokaci jikinta ya mutu murus"Abdallah kuwa numfashi yake saukewa Anutse"ya matse ummu Ajikinta saida yagaji dan kansa sannan yacika mata lips nata daketa rad'ad'i"ta kwantar da kanta Agefen k'irjinsa Ahankali"murya can k'asa yace"my khairee! uhmm"kin fara jin yunwa ko?"ah ah"kodai kunyar sanarmun kikeyi ne?"ko muje restaurant muci Abinci mana?"nidai ah ah"muje gida saina girka maka Abinda kakeso kaji?"shikenan yanzun d'ago kanki ki kalleni pls"bazan iyaba"meyasa ?"toba kunya nakeji ba"kuma bakasan wanda zai shigo yaganmu ba"bbu wanda zai shigo gaba gad'i saida neman izini"balle sunga ina tare dake sun san bazan saurari kowaba"yanzun baza muje can gidan ba?"wane gida?gidanki?"d'an murmushi ta saki tana jan sumar kansa dake kwance lub tana k'yalli"cikin rad'a tace"gidanka dai"shikenan tunda abuna banaki bane"na d'auka tunda muka zama abu d'aya ni dake khairee kin zama ni na zama ke, Ashe ba haka bane??? karkayi fushi yaya Abdallah wlh wasa nakeyi"malama d'agamun jiki ki tashi ki bani waje"yafad'a muryarsa bbu Alamar wasa"da sauri ta d'ago kanta dg jikinsa suka had'a ido tana binsa da kallon mamaki"yad'age mata gira guda yana dariya tare da fad'in nayiwa wata wayau ta had'a Ido dan....da sauri ta fad'a jikinsa ta rungumesa tana sakin kukan shagwab'a"to Ai khairee laifin kine kece kika ja ko?"yanzun bara na d'aukeki muje kiga gidanki idan munyi sallah saimu koma gida"nidai muje harda gidan lawisa mana"bbu damuwa zamuje tunda kina so"Amma miye zaki bani tukwaicin Amincewata da zuwan?"komai kakeso"hannunsa guda ya aza samqn k'irjinta yana fad'in wa'annan nakeso khairee pls?"yafad'a cikin marairaice murya"sosai taji tausayin kanta"ko d'azun dazai saka mata bra daurewa kawai tayi sbd ciwo suketa yi tunda yafara musu murza bata wasaba"Ahankali tace"to yaya Abdallah sai muje ko?"yanata kallonta ya fahimci zafi takeji yayin Auratayyar su ko idan yana tab'a nashanunta"shi kuma besan meyasa yakeson jin son Abin ba?"yaya Abdallah! ta kira sunansa Ahankali"ya Amsa shima cikin cool voice yana mik'ar da ita tsaye"ta gyara rolling d'in samqn kanta ya rik'e hannun ta guda suka fito.....kai tsaye katafaren gidansa dake malali suka fara zuwa"tsabar had'uwar gidan da mamakin da ummu tayi na irin dukiyar da aka kashema gidan saida tayi k'auyanci"sunfi Awa guda Acikin gidan"Acanma sukayi sallar la'asar"sannan suka tafi gidan lawisa me laulayi"can sukaci Abinci itada Abdallah sannan suka dawo gida da marece"suna fitowa dg cikin mota"daddy na kawowa zai shiga tashi motar"da sauri ummu ta duk'a tana gaisheshi"ya Amsa fuska Asake yana fad'in dama yanzun zan kiraka game da wannan gidan man fetir d'in"to daddy gani Ai"yafad'a yana kallon ummu dake k'ok'arin tafiya"saidai kuma batayi nisaba ta juyo suka had'a ido"murmushi me k'ayatarwa suka sakarma junansu"ta d'aga masa hannu da masa Alamar saiya dawo"shi kuma yanata kallonta yana jin sonta na k'ara nun kuwa Aransa"daddy nata mgn sam bejin meyake fad'a har saida daddyn ya kalli Inda Abdallah d'in ke kallo"ya girgiza kansa yana murmushin su irin na manya"kafin su cigaba da mgn....ummu kuwa part d'in Ammi ta fara biyawa ta sanar mata sun dawo sannan ta koma part nasu itada sa'ada"Atare suka shiga kitchen"ta Aza musu jallop d'in super getting dataji kayan lambu da naman rago"sai bayan sallar magrib suka idar ta shiga wanka"sa'ada kuma ta tafi gida....ummu na fitowa dg cikin bath room d'in taga mutum kwance samqn bed"da farar jallabiya Ajikinsa"yaya Abdallah kadawo ?"ta kira sunansa cikin sanyin muryarta tana tsaye gaban gadon"na dawo khairee nah"shine ni barakiyi wankan dani ba?"yayi maganar kamar k'aramin yaro yana kallonta"murmushi ya sub'uce mata ta nufi gefensa ta zauna"ya matso ya Aza kansa samqn cinyoyinta"ta shafi sumar kansa cikin rarrashi tace"idan munyi sallar isha'i d'in saina maka wankan kajiko?"ni yanzun nakeso"Abinci zamuci yanzun yaya Abdallah"kuma nasan shiririta zamuyi banaso ka makara sallah ka rasa jam'i"hakane kuma malama khairee"kuma dama yunwa nakeji"Ai food is ready kai yake jira"to shikenan ki shirya saimu fita parlourn" sabuwar wayarki irin tawa nacan tana chargy"ga key d'in sabuwar motar ki"tsohuwar ki barma Aminu ita nama kirashi"zai zo gobe ya Amsa"yak'are maganar yana saka mata key d'in motar cikin tafin hannunta"ummu ta rungumesa cikin tsantsar farin ciki tana fashewa da kukan murna"sbd ganin Abin takeyi kamar a mafarki....ya isa haka khairee nah meye Abin kuka?"kin wuce komai Awajena banaso ki dena"yafad'a yana d'ago kansa dg samqn cinyoyinta ya d'ago fuskarta"yashare mata y'an guntayen hawayenta suna murmushi ita dashi"kafin dg bisani da kansa yaje ya d'akko mata rigar bacci wacce da ita gara bbu"bayan ta shafa turaruka yasaka mata sannan suka fita parlourn"Anan tsakkiyar parlourn suka zauna suka fara cin Abincin sai nan nan Abdallah keyi da ita"Abu kad'an yace"meye khairee ko kuwa me kikeso??"saidai tace bbu komai"da suka gama zai tafi masjeed rungumesa tayi tasaka kukan shagwab'a"cikin kasalalliyar murya yace"menene baby nah ko bakyason na tafine?"kanta ta gyad'a masa"bazan jimaba khairee zan dawo kinjiko?"idan kin gama taki sallar ki zauna nan ki jirani kimun oyoyo ko?"kai yaya Abdallah"Eh mana"cikasa tayi ya sumbaci goshinta sannan yafita"d'aki ta koma tayi Alwalah ta zumbula hijab ta kabbara sallar ta"bayan ta gama ta jima tana yima Allah godiya daya bata miji kamar Abdallah"bayan ta gama ta fito parlourn ta b'uya bayan kujeru tana dariya"batafi mintina 5 da b'oyewar ba Abdallah yabud'e k'ofar da key ya shigo"tsaye yayi yana k'arewa parlourn kallo Amamakinsa be gantaba"sai yayi d'an murmushi yanufi bed room nata"nanma bbu ita har toilet"gabansa na fad'uwa yafito ya shiga kitchen"ummu ta bisa cikin sand'a saidai kawai yaji tayi hugging nasa ta baya tana masa ihu Akunne tana dariya"yasaki Ajiyar zuciya yana fad'in har hankalina yafara tashi khairee nah"ina zaton ko koma guduwa kikayi"insha Allah yaya Abdallah bazan koma guduwa ba ina tare dakai har Abada"Allah yasa y'an matan big man"duk sukayi murmushi yana rik'e da hannunta suka Haye upstairs"kai tsaye bed room nasa suka nufa"k'irjinta nata bugawa sbd ranta yabata Abdallah bazai k'yaletaba"gefen d'in suka zauna ya kwanta samqn cinyoyinta wai tacire masa jallabiyar jikinsa"batayi musu ba tafara k'ok'arin cire masa"bayan ta cire masa tafara shafa gashin dake kwance samqn k'irjinsa tana fad'in ka tashi muje kayi wankan"ban gama jin d'umin jikinki ba my khairee"kuma ina Alk'awarin mu?"murmushi tayi ta saka hannayenta ta rufe fuskarta dashi"shidai yanata kallonta sbd kunyarta na matuk'ar burgesa"hannunsa yasaka Abayanta ya b'alle mab'allin rigar jikinta dg baya"Atake nashanunta suka bayyanah"sun d'an kara cikowa jajir dasu"yamusu wata wawar shafka yana manna bakinsa Akai"ummu ta lumshe idanuwanta ga zafi ga dad'i haka Abin yazamar mata biyu"sai shafa gashin kansa zuwa faffad'an k'irjinsa takeyi suna maida numfashi"dg k'arshe ya kwantar da ita ya Haye kanta"iya romancing suka d'auki dogon lokaci sunayi"har Abdallah yasamu nutsuwa"beson yacika matsa mata da yawon sex yana jin tausayinta"bayan sun samu nutsuwa suka shiga wankan Atare"bayan sun gama suka fito yabusar mata da gashinta"sannan suka kwanta bacci kamar yadda yace"bbu kaya haka ya kwana da ita"pant ne kawai yayi saura Ajikinta shi kuma boxer.... washe gari misalin k'arfe 7:35 am" ummu ce tsaye A kitchen tana sanye da wata had'add'iyar doguwar Riga red colour"tsayinta iya cinya"ta kuma fito mata da sharp d'in jiki"kanta kuma hulace red asama tayi goshi style"sai sauri takeyi sbd ta had'a musu Abin break fast"kasancewar da k'yar tasamu Abdallah yayi bacci bayan sun gama sallar Asuba"baccin na d'aukarsa ta zare jikinta dg nasa ta wuce kitchen tafara Aikinta"chips ne ta had'a da farfesun kayan ciki"gaba d'aya kitchen d'in ya kaure da k'amshin girkinta"tana girkin tana y'ar wakarta cike da ni shad'i"tana cikin juye farfesun taji daddad'an k'amshin turaren mutumin nata"ta juyo da sauri suka had'a ido"good morning smile big man yajefa dashi yana shafa gashin kansa"yana sanye da jallabiya data d'age masa irin kalar kayan jikin ummu....itama murmushin ta mayar masa dashi tana d'auke kanta dg barin kallonsa Ahankali tace"har katashi habeebi?"kuma shine bbu sallama ko?"Eh mana da tsorataki naso nayi sai kuma kika ganni"yanzun khairee kin kyauta kisaka nayi baccin dole ke kizo kina Aiki??"to yaya Abdallah in bacin rigimarka miye Amfanina inba Aikin ba?"banaso kana zama da yunwa tuni kasani"kuma banaso kana cin Abinci Awaje da mutuncinka da komai"nama gama idan inna uwani tazo zatayi wanke wanke ta gyara kitchen d'in"Amma Allah yau sai kaje office"ta k'are maganar cikin shagwab'a"Abdallah daya tsareta da mayatattun idanuwansa yana kallo cikin tsantsar SO ya matso yayi hugging nata ta baya"yazaye cikinta da hannayensa murya can k'asa yace"Angama my heart beat duk Abinda kikeso shi nake so"hak'ika ke mace ta gari ce khairee nah Allah yayi miki Albarka"Ameen habeebi"kaima miji ne na gari burun kowace mace"Allah yatsare mun kai"ya Amsa da Ameen cikin jin dad'in adduarta"Ahankali yace"banyi wankanba kece zakimun"to shikenan baby nah"murmushi yasaki yana fad'in da gaske?"Eh mana kamafi baby Aguna"koma matseta Ajikinsa yayi murya can k'asa yace"to khairee nah wankan biyu yaka mata muyi ko?"pls bazan iya jurewaba kinjiko kiyi hak'uri ina takuraki ko??"ni kadena bani hak'uri yaya Abdallah" babu zancen takura tsakaninmu"muje ka rakani najera wannan a dining table"cikin jin dad'i ya Amsa dato"kusan rabin kayan ya d'aukar mata"itama ta d'auki wasu duk suka jera komai samqn dining table sannan suka nufi master bedroom d'in Abdallah...fad'in budurin da big man yasha Ajikin ummu b'ata bakine"sosai ta gaji daurewa kawai takeyi"sai wajen k'arfe 10:30 am suka fito cikin shirinsu suka zauna zaman yin break fast.... *Bayan sati 2* Acikin sati 2 kacal ummu da Abdallah sukayi wata iriyar canzawa sbd samun hutu da kwanciyar hankali had'e da jin dad'in rayuwa"sunyi kyau da haske"ummu ta k'ara y'ar k'iba"yanzun ta dena jin kunyar Abdallah sakin jikinta takeyi sosai dashi ana zuba love"sun koma bala'in shak'uwa da junansu"sosai ummu ke faranta masa shida Ammi da sa'ada"kwana 3 da suka wuce Ansaka ranar Auren kamal da leemart wata 4 masu zuwa"fad'in irin farin cikin da kamal yake ciki b'ata bakine"yayinda sadeeq da sa'ada suke y'ar soyayyar su iya yadda sa'adan zata fahimta dan ba wata doguwar fira sukeyiba"gefe guda kuma tun bayan dawowar ummu Abdallah be cika kwana 5 biyar beje ya gaida baba da mama ba"wanda ummu batada masaniya"idan kuwa kaga yadda yake sakewa mahmood fuska yana masa surutu zakasha mamaki"da kansa yayi mgn da babah da Aminu za'a bige gidan su ummu Acanza musu wani ginin"Ada mama ta nuna ah ah"saida Abdallah yanuna beji dad'i ba sannan ta Amince"yabasu wani gida suka koma can"yayinda goggo luba har yanzun jinya takeyi gidansu ta koma kafin Agama ginin su koma"kuma jikinta yayi sanyi da yadda Abdallah baya sakar mata fuska dg tsaye yake gaisheta idan yazo gidan"dalili kuwa yatsare Aminu saiya bashi tarihin rayuwar ummunsa"wanda Aminun yasanar masa Abinda yasani"ya b'oye masa Abinda be kamata Abdallah yasaniba"saidai big man dayaji labarin yafahimci goggo luba makira ce itada kakarsu ummu"wacce sau daya yaganta yaji yatsani tsohuwar...kwanansu mama goma aka gama gina gidan harda get"kuma k'ofar sashen mama daban yake"d'akin ta ciki da parlourn da toilet Aciki"sai tsakar gidan da kitchen da baranda da toilet"ko ina shafe da tiles ga soma Anyi"kuma Anshirya furnitures da kujeru"gudan part d'in kuwa harda sit room na bahbah da d'akin kwanansu Aminu dg bak'in get wajen flowers"goggo luba kuma an mata d'aki guda da kitchen da toilet dake tsakar gidan"kuma bbu kayan dak'i"sosai taji zafin Abin da suka dawo har kuka tayi"tasan mugun halin ta yaja mata"tana kuka taje ta rok'i gafaran mama"ta sanar mata bata rik'eta ba"dg k'arshe tsaffin kayan d'akin mama aka bata"ita kanta Asiya dake fama da tsohon ciki jikinta yayi mugun sanyi"ta tabbatar yanzun Arayuwa duk Abinda ka shuka shine zaka girba"hjy yaya kuwa ta dinga k'ananun maganganun wai mama ta hana Abdallah yataimaka mata ga gidanta nan duk ya zube"baba yadinga fad'a yanuna mata rashin dacewar fad'in hakan"kuma be kamata su cigaba da Amsar wani Abuba wajen Abdallah"wannan gyaranma yace"dan Allah yayi ko ummu karsu sanarmawa idan tazo ta gani"ta bari idan Allah ya hore masa saiya gyara mata gidanta ko Aminu yagyara mata"da wannan nasihar babah ya rufe bakin hjy yaya"yanzun rayuwar gidansu ummu tayi bala'in canzawa"kowa girmama mama yakeyi"yanzun haka yaran goggo luba yadda mama zata basu umarni subi ko ita luban bata basu"idan kuma mama taga sunyiwa uwar badaidai zata tsawatar musu"bahbah kuwa ya maida mama mowar gidan"ita yanzun fatanta Luba ta ida samun lafiya su cigaba da raba girkinsu....su ummu kuwa sai sun dawo dg Honey moon zasu tare Asabon gidan su"wannan kenan...... Ayau misalin k'arfe 2:pm na yamma" ummu ce ke driving cikin sabuwar motarta da Abdallah ya canza mata"zata je gidansu ta musu ban kwana"sbd bizarsu ta fito gobe zasu tafi india"dg nan su wuce malesia"dg can su tafi saudiyya sannan sudawo gida Nigeria"dukda zuciyarta bbu dad'i sbd ganin ita d'aya zataje musu ban kwana banda Abdallah"dukda Abdallah na office tare da ma'aikatan sa yana tsara Abinda yaka mata Ayi idan baya nan tunda gobe da k'arfe 12 :pm zasu hau jirgi"dukda Abdallah d'in yasanar mata taje da k'arfe 2 na yamma ,shi driver zai kawosa saisu koma gida tare...tana wannan tunanin tayi parking tana y'an kalle kalle sbd ganin k'ofar gidansu ya sauya mata"saidai gidan dake jere da gidan nasu data gani ya tabbatar mata da cewa gidansu ne"yaushe Aka gyarasa ko kuwa tashi sukayi banida labari??"dukta fad'a Afili "hakan yayi daidai da fitowar humaira y'ar goggo luba"wacce zatayi kimanin shekara 5 Aguje zata tafi gidan hjy yaya"da sauri ummu ta bud'e k'ofar motar ta fito dg ciki...✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *67&68* .........da kallo ummu tabi humaira tana fad'in humairah zonan"babu musu yarinyar ta iso gabanta Aguje tanata kallon motar tafara shafata"ummu na murmushi tace"humaira ina y'an gidan mu suke?"suna cikin gida Anty ummu"dato ta Amsa jikinta na bata kodai Abdallah yasaka aka gyara gidan nasu?"da wannan tunanin tayi lock d'in motar ta wuce ta tura get d'in gidan ta shiga"tayi tsaye tana k'arema compound d'in gidan kallo da zai iya cin mota ukku "ga motar Aminu a fake gefe"masha Allah! ta furta Afili sbd tsarin gidan yamata kyau sosai"tana k'ok'arin shiga k'ofar da zata sadaka da part d'in goggo luba mahmood yafito dg k'ofar part nasu da Alama be jima da dawowa dg skul ba"sbd yunifoam ne Ajikinsa"yeeeee Anty ummu ina uncle yake"kinga yadda yamaida mana gidanmu yazama irin na y'an gayu ko??"cewar yaron cikin murna"ummu na kallonsa fuskarta bayyana da tsantsar farin ciki sbd ta fahimci Abdallah ne yayima gidansu irin wannan gyaran"ta d'an harari mahmood tana cewa"ta yaya kasan yaya Abdallah?"wlh na sanshi Anty muyita fira dashi idan yazo gidan nan"yacemun idan na maida hankali na gama secondary school sudan zai kaini"kumafa yafiki kirki baya zagina ko dukana"to fad'i ba'a tambayeka wuce kaje Inda aka Aikeka"turo baki yayi bece komaiba yayi tafiyarsa"ummu kuwa Inda yafito ta shiga sbd ta fahimci nanne part d'in su mama"da sallama ta shigo tsakar gidan"Aminu da umar na zaune kan resting chairs suna fira"mama kuma na cikin parlourn ta"cikin farin ciki suka Amsa sallamar ummu da yimata sannu da zuwa"ta zauna suna gaisawa"Amamakinta taji sunata tambayarta Abdallah"wai duk yaushe kuka saba da habeebi haka?"lallai Anty to beyin cikakken kwana 3 bezo nan gidan ba"ikon Allah! kaga niko gyaran nan da Akayi ban saniba saida nazo nagani"yayine dan Allah Anty Allah dai yak'ara muku zaman lafiya da k'aunar juna"cewar Aminu"cikin farin ciki ta Amsa had'e da sanar musu sallama tazo ta musu zatabar k'asar"sosai y'an uwan nata suka tayata murna"Anan Aminu ke labarta mata tuban goggo luba"da yadda aka gyara gidan part d'in mama yafi kyau da tsari"tsabar farin ciki kamar ummu Tayi kuka"tana ganin Abdallah yagama mata komai Arayuwa"wani sonsa da k'aunar sa taji yana bin ko wane lungu da sak'o na jikinta"ta lumshe idanuwanta tana tuna moment nasu dashi jiya da dare....wai muryar waye nakeji kamar ummulkhairy?"cewar mama tana daga bakin k'ofar parlourn tsaye"tana k'arewa y'ar tata kallo"Aranta tana yiwa Allah godiya"domin ta tabbatar mahak'urci mawadaci ne wata ran Inda rai da rabo! Tasan ko makaho yashafa ummu yasan bata cikin wahalar rayuwa...nice mama bara na shigo ciki"haka kuka koma y'an gayu?"maman na k'ok'arin mgn mariya ta shigo tsakar gidan da sallama"cikin ladabi ta gaida ummu"kafin ta kalli Aminu ta rissina ta mik'a masa key d'in d'akinsa tana fad'in gashi yaya na gyara maka"okay thanks! ki tabbatar dake da humairah da Amina da zainab kunje islamiya"dato ta Amsa ta wuce ta tafi"ummu kuwa tayi mamakin ganin hakan"ta tashi ta shige parlourn mama"baki da hanci tasaki dataga yadda Abdallah yak'awata d'akin mahaifiyar tata"bata san sadda ta rungume mama ba tana kukan farin ciki...na rigaki yin irin wannan kuka ummu"dama haka Abin Allah yake"gashi munga ribar hak'uri"yanzun duk wanda ya kwana yatashi Agidan nan Arzik'in ki yake ci"banaso na kullaci luba sbd tanada yara"yaranta kuma jininkune dole kuyi zumuncin Allah dasu"shiyasa ni kaina na jajirce wajen gyara tarbiyarsu"wani Abun Alhmdllh ya gyaru"wani abun kuma sai Addu'a kawai"Aminu dai yasakasu islamiya"idan zaki tafi kin lek'a ku gaisa saiki mata ban kwana"ita Arayuwa in har ka rik'e gaskiya baka cuci kowa ba baka ha'inci kowaba insha Allah bazaka tab'a tozarta ba duniya da lahira"Abinda nakeso dake shine ki kasance me biyayya da kyautatawa Abdallah dashi da iyayensa"Abinda zakiyi ki biyasa ki biyamu kenan"karkiyi fahari sbd ke ba kowa bace ummu"dan Allah karki shagala ki manta da ibada da Azkhar"insha Allah mama duk zanyi"yama cemun da la'asar zaizo yamuku ban kwana sai mu wuce gida a tare"to shikenan Allah yakaimu lafiya"yanzun kije kiyiwa luban sallama da masifaffiyar kakarku"nasan shima mlm da Angama sallar la'asar zai shigo sai kuyi sallama dashi"dato ummu ta Amsa ta mik'e tsaye tana gyara mayafin saman kanta ta d'auki hand bag nata ta fita"mama tabita da kallo harta fice... da sallama ta shigo tsakar gidan"duk suna zaune kan tabarma"goggo luba na shayar da babyn"babu laifi jikin nata da sauk'i"da fara'a ta tarbi ummu"itama fuskarta Asake dama ta shigo A mutunce suka gaisa tasanar mata zasuyi tafiya itada Abdallah"kuka goggo luba tasaka tana rok'on ummu ta yafe mata Abinda ta mata Abaya"haba goggo ki dena kuka komai ya wuce Allah ya yafe mana baki d'aya"cewar ummu"Asiya ma ta nemi yafiyar ummu"dukta nuna musu bbu komai"dubu goma tabama Asiya"su mariya tabasu dubu bibbiyu"sannan tabama goggo luba dubu ishirin"ta musu sallama sunata godiya ta fita"koda ta fita gidan hjy yaya ta wuce"ta sameta kwance bbu lafiya k'afafuwanta na ciwo"bayan sun gaisa itama tabata dubu goma sannan ta nufo gida"saida taci wake da shinkafa dayaji kayan had'i sannan tayi sallar la'asar"suka zauna parlourn da mama tana yimata bayanin yadda zatayi Amfani da kayan matan data bata dana gyaran jiki irin na y'an mai duguri"tana yimata bayanin taji sallamar Abdallah tsakar gidan"tayi zumbur tana maida kayan cikin jakarta ta mik'e tsaye ta fito tsakar gidan tana Amsa sallamar tasa.....ido suka k'urama junansu"kowane fuskarsa d'auke da tattausan murmushi"ummu najin kamar taje tayi hugging nasa"sannu da zuwa!" Tafad'a Ahankali"yauwa bak'uwa"kallon banganeba ta jefesa dashi?"ya d'aga mata gira yana fad'in yes"kece bak'uwa Agidan nan ko?"mama dg cikin d'aki ta karb'e zancen da cewa"k'warai da gaske Abdallah kaine d'an gida ita bak'uwa ce"ummu ta b'ata fuska ita bata yadda ba"Abdallah yarab'a ta gefenta yana yimata gwalo ya shigo cikin parlourn da sallama"mama ta Amsa yaduk'a yana gaisheta"ta Amsa da musu fatan Alkhairi wajen tafiyar tasu"ummu ta shigo ta zauna tana turo baki"mama dai ta fito dg cikin parlourn tabasu waje"da sauri Abdallah ya matso gefenta murya can k'asa yace"mrs big man yaya dai??"murmushi yasub'uce mata ta hararesa tak'i mgn"yaja karan hancinta"ta mintsinesa Ahannunsa"kinga Inda zan rama nan"idan natashi harda cizo zan musu yarinya"yak'are maganar yana nuna saitin k'irjinta"batayi mgn ba tana murmushi ta mik'e tsaye ta nufi wajen fridge"ruwa da kunun Aya me sanyi ta kamasa ta Ajiye samqn center table ta zuba ta mik'a masa"ya Amsa yana fad'in thanks"saida ya kurb'a sannan yace"mahmood fa?"yatafi islamiya sarkin magana"Ai kin fishi surutu"kai yaya Abdallah karma kasa yaro yarainani na fasa bakinsa"da kuwa mama ta miki hukunci"ki bari nanda 15 yrs insha Allah sai kin dinga rok'onsa yazo yaduba lafiyarki yana ja miki Aji"sbd likita nakeso yakaranta yanada good brain"dariya ummu tayi had'e fad'in to shikenan zamu gani idan zai iya"kina ganin kamar wasa ko?"nidai dan Allah kadena zancen magulmacin yaron nan"dariya big man yayi bece komaiba"bayan ya Ajiye cup d'in hannunsa ya kama hannunta yana fad'in tashi muje my khairee"dato ta Amsa ta d'auki hand bag nata da mayafinta suka mik'e tsaye suka fito dg cikin parlourn"baba da mama na zaune tsakar gidan kan resting chairs suna fira"Abdallah ya iso gefen babah yaduk'a suka gaisa"itama ummu gaidashi tayi,kafin yamusu fatan alkhairi sannan suka tashi suka fita"basu jima da fita ba"yara suka dinga shigowa da kayan Abinci suna jibgewa k'asa wai inji Abdallah...oh hajara yaron nan baya gajiya da yimana d'awainiya?"wlh kuwa mlm kuma munada kayan Abinci ma"sbd karmu ce bazamu Amsaba shine saida suka fita yaturo dasu?"hakane Allah yayi musu Albarka yak'ara masa bud'i me Amfani"cewar babah" mama ta Amsa da Ameen...... Abdallah ne ya karb'i driving d'in"ummu na gefen jikinsa ta kanainayesa murya can k'asa tace"yaya Abdallah meyasa baka gajiya da d'awainiya?"tamkar bazaiyi mgn ba"sai kuma Anutse yace"dama mutum na gajiya da kyautata ma iyayensa?"ah ah"to kidena fad'in hakan khairee"iyayenki nima iyaye nane"hakane yaya Abdallah"hak'ika ka cika babban masoyi na k'warai kuma miji na gari Allah yabarmu tare"Allah yasaka da Alkhairi bisa....pls my heart beat ya isa kidena mun godiya komu b'ata dake"tayi murmushi tana manna masa kiss gefen kumatunsa....yaci wani uban burki yana fad'in karki saka mu fad'i khairee nah ki bari mu isa gida kimun Abinda zanyi farin ciki dashi"to shikenan habeebi nah"da haka suka isa gida.... ************* Cikin nutsuwa had'e da Aji suke sakkowa dg stars d'in jirgin"suna sanye da suit coffee brown"ita riga da siket shi kuma riga da wondo"ya dad'e da eye glass bak'i"ya rungumu gefen k'ugun ummu"sai sukayi kamar turawa sbd tsabar kyawun da sukayi"ummu kuwa bacin kalle kalle babu Abinda takeyi"tana jin indiyawan nata indianci"sai taga Abin kamar Amafarki ne"wai itace ak'asar India?...Abdallah ya matsa ya Amshi troley d'in kayansu guda 2"kafin ya juyo ya kalli ummu"yasaki k'asaitaccen murmushi kafin yace"khairee nah!"kallonsa tayi ta nuna masa wai saiya cire eye glass d'in"gaskiya nidai bazan cireba duk rigimarki kuwa"kukan shagwab'a tasaka"be kulataba yanufi bakin titi yana jan troleys d'in nasu"ta biyosa abaya tana dariya had'e da nuna masa wata had'add'iyar mota marar marfi tana fad'in tamun kyau"murmushi yasaki sbd yasan dama dole idan taga wani abun tayi mgn"yanzun ki bari khairee muje masaukinmu sai mu fita yawo mu zaga gari ko ?"to shikenan harda wajen y'an firm zamuje?"dariya yasaki yana tarar musu da taksi"ni Allah saika fad'amun zamuje wajen su Ashwariyyer ray bachchan?"karki damu duk zamuje"ya k'are maganar yana matsowa yafara yima me taksi d'in bayanin hotel d'in dazai kaisu cikin harshen indiyanci"sosai ummu tayi mamaki"sai bayan sun shiga sun zauna ta kallesa Ahankali tace"dama kana jin yarensu habeebi?"kad'an kad'an dai nakeji khairee nah"ni Allah saika koyamun nima"ta fad'a cikin shagwab'a tana shigewa jikinsa"ya lumshe idanuwansa cikin jin kasala yace"zan koya miki shikenan?"kanta ta gyad'a masa.....bayan sun iso wata had'add'iyar hotel ya sallami me taksi d'in sannan ya d'aukar musu kayansu suka wuce reception"wanda saida suka hau lifta sannan suka isa reception d'in"ummu nata kalle kalle da masa tambayoyi shi kuma yana bata Amsa cikin farin ciki"sbd yafison ta d'ebe kewa sosai ta kuma kashe kwalkwatar ido"ko canma reception d'in da yarensu yayi mgn dasu Aka basu key d'in wani special room d'in da zasu sauka"bayan yabiya mak'udan kud'ad'e suka nufi room 8, yasaka key d'in d'akin ya bud'e k'ofar suka shiga ciki"yamaida ya rufe....wow ! ummu ta fad'a da suka shiga cikin d'akin"komai na Alfarma da k'awa gashinan"da wanda ta tab'a gani da wanda bata tab'a gani ba"kan kujera suka zauna big man ya shafi fuskarta yana fad'in tashi muyi sallah ko sunan har 3 pm tayi"mucan nigeria yanzun d'aya da rabi"to shikenan kafara shiga bath room d'in"wannan kuma baki isaba yarinya tare zamu shiga"dariya tayi tana fara masa chakulkuli"ya manna mata kiss samqn lips nata"ita kuma ta cijesa samqn lip nasa na k'asa"ya janye bakinsa ta masa gwalo"bbu damuwa mu gama sallar"dg haka ya d'auketa gaba d'ayanta tanata shure shure da zille zille yanufi cikin bath room d'in da ita.....basu jimaba suka fito yajasu sallar"bayan shun shafa Addu'a khairee ta zame jikinta ta kwanta samqn cinyoyinsa"yashafa gashin kanta yana tsareta da sexy eyes nashi yace"kin gaji khairee nah?"uhm uhm bacci dai zamuyi"Abinci fa?"sai Anjima yaya Abdallah ni bana jin yunwa"bece komaiba ya d'auketa suka nufi samqn bed"kwantar da ita yayi kafin yafara k'ok'arin cire kayan jikinsa....saida gaban ummu yafad'i dataga yana zare belt d'in dake d'aure a k'ugunsa "dan tasan Abdallah ba sarara mata zaiyiba"musammun tunda yau da safe be mata komai ba"ta rasa meyasa baya gajiya shi?...tana wannan tunanin tajishi kwance gefenta yana fad'in madam tashi na cire miki kayan nan"nidai dasu zanyi bacci nah"murmushin gefen baki yasaki saidai kawai tajishi saman ta ya haye saman cinyoyinta kamar yahau doki"ya fara k'ok'arin cire mata rigar"wayyo yaya Abdallah nika d'aga ni mana"idan kinada k'arfi ki k'waci kanki mana"kukan shagwab'a tasaka ya Ida cire mata rigar harda bra"ya tsurama k'irjinta ido da yayi mugun cikowa"cikin mutuwar jiki yajanye jikinsa yafara k'ok'arin zame mata siket d'in jikinta"ta lumshe idanuwanta sbd tasan me k'watarta wajensa sai Allah"Ahankali yace"my khairee bud'e idon ki fad'amun ko bakyaso mu kwanta ne?"nifa ba haka bane"bece komaiba yaja karan hancinta ya matso da fuskarsa gabda tata har tana jin hucin numfashin sa"ta turo baki"yayi saurin cafkar bakin nata yana zura mata tattausan harshensa, ta kama da sauri tana sha tana shafa sassan jikinsa"shi kuwa Albarkatun k'irjinta yakaima wata irin cafka...cikin k'ank'anin lokaci suka fice hayyacinsu.....bayan lafawar komai sukayi wanka da sallar la'asar"bayan sunci Abinci ya d'auki d'aya dg cikin motocin dake cikin hotel d'in suka fita yawon shak'atawa....... haka rayuwar ummu da Abdallah taci gaba da wakana Ak'asar inda'a"yawon bud'a ido da ganin gari da shak'atawa sunyishi kamar bbu gobe"siyayya kuwa ya lafta mata kamar besan zafin neman kud'i ba"duk Inda sukaje sai sunyi pics"gefe guda kuma suna waya da y'an nigeria"tsawon sati 2 suka d'auka A India sannan sukaje malesia"Acan sukaje wajen doctor d'in dake duba Abdallah sbd Abinciki cikakkiyar lafiyar ummu"Abin farin ciki doctor yagano tana d'auke da k'aramin ciki wata 2"Abdallah ya rungumeta yana fad'in Alhamdllh"itadai tana murmushi Agabanta yakira Ammi da kamal yasanar musu"sa'ada kuwa shagwab'a ta dingayi wai sudawo gida sbd afi kulawa da lafiyar babynta....tun daga wannan lokacin Abdallah yaci gaba da bama ummu tattali na musammun"ko sex ba sosai yakeyi da itaba"ga cikin be sakata laulayi ba"canma malesia sati 2 sukayi kafin su wace k'asar saudiyya suyi hajji da ummarah"wanda ranar da billy ta ganta gaban ka'aba har kukan dad'i tayi"tayi addu'a Allah yakawo iyayenta wannan waje me daraja da Albarka"sati 3 sukayi saudiyya sannan suka fara shirye shiryen tafiya gida nigeria"wanda lokacin har cikin ummu yafara turowa sbd yashiga wata na hud'u"gashi Anyi scarning An gano baby girl ce zasu haifa"Amma Abdallah be sanar mata ba"maimakon su tafi Nigeria sai suka wuce dubai"ya jibgo kayan baby da wasu kayan dazai bama kamal yazuba a lefe, sbd bikin befi saura sati 3 ba yanzun..... Ayau Monday misalin k'arfe....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *69&70* ........Ayau monday misalin k'arfe 1:35 pm driver yayi horn Abakin katafaren get d'in gidan Abdallah mohd jibo"security sunfi su 10 zagaye da gidan daga waje da kuma ciki"cikin nutsuwa driver ya danna hancin motar cikin gidan"ummu da Abdallah na zaune aback sit "hannunsa samqn cikin ummu yana shafa babynsa"yayinda kanta ke saman kafad'arsa"sun k'ara haske da shek'i had'e da k'iba"musammun ummu datayi b'ul b'ul da ita....wow! wai baby ce tak'ara girma haka a cikin wata ukku habeebi?"dubeta fa"cewar ummu tana hango sa'ada dasu Asiya da lawisa da Anty wasilah da suke tsaye bakin interest d'in shiga babban parlourn gidan"dama jiya Aka gama jere , securities da cleaners yau sukazo da safe bisa jagorancin kamal da keys d'in gidan ke hannunsa"su kuma su sa'ada maraba sukazo yima ummu da Abdallah"tun daga nesa sa'ada ta hango sunyi parking"cikin nutsuwa ta nufo parking lot d'in"Adaidai lokacin da ummu ke fitowa dg cikin motar itada Abdallah yana rike da hannun ta"ihun murna sa'ada tasaki Aguje ta nufesu tana dariya"Abdallah yayi wuf yatsaya gaban ummu yana fad'in kul baby ! karki jamun Asara kinsan ba ita kad'ai bace ko?...."sosai su Asiya da mariya dake nufosu da sukaji suke mamaki"basu gama mamaki ba"saida Abdallah ya rungume ummu jikinsa wai sa'ada barata tab'ata ba"Asiya ta jinjina abun Aranta sbd ta fahimci mijin ummu ba k'aramin SO yakeyi mata ba"sosai taji tausayin kanta tana tunanin yanzun dai bbu wanda zai Aureta tana goyo"kasancewar ta haihu har tayi 40 days tun bayan tafiyar su ummu"Akan Idonta sa'ada tayi nassarar rungume ummu suna murnan ganin juna"Abdallah ya matso suka gaisa dasu"lawisa dake tafiya da k'yar sbd cikinta wata 7 tanata tsokanarsa wai k'asar ta Amshesu sun canza"shidai murmushi kawai yayi yana kallon motar kamal data shigo cikin gidan yanxun"ummu kuwa tana tsakkiyar su lawisa sunata gaisawa"dg k'arshe duk suka wuce ciki"ita kuwa wajen big man da kamal ta nufa"kamal na ganinta yakama murmushi yana fad'in uwar biyu"tayi dariya kafin su gaisa tana tambayar Amarya yace"tana gida sunata shirye shirye"kema da Angama namu za'a miki k'anwa ko?"wata iriyar juyowa ummu tayi tana kallonsu dg shi har Abdallah d'in"kamal yadinga dariya"Abdallah na murmushi yace"rabu dashi my heart beat tsokanarki yakeyi"ni mijin mace d'aya ne"batayi mgn ba ta wuce ta barsu"Abdallah yatab'e baki yana hararan Kamal yace"shine muna zamammu qlau zaka janyomun fitinah"yaunzun idan khairee ta fara fushi sai tayi 2days bata huceba"sbd cikin yana sakata saurin fushi"Ayya bansaniba Ai Abokina"kacemun yanzun kazama mijin tace?"ah ah kafin tace na zama"kamal yakama dariya"kafin ya biyosa suka wuce ciki da tulin kayansu da sukayi tsaraba dashi"wanda da komai suka dawo......ummu na zaune Atsakkiyar parlourn kan carpet tana cin Abinci"sauran bak'in suma shine suke ci"sbd Ammi ce ta Aiko musu dashi me yawa"sunata firansu da yaba tsarin gidan"Abdallah da kamal suka wuce sashensa da kayansu"sai wajen k'arfe 3 kowa yatafi gida"wanda ummu ta had'ama Asiya kayan sawarta kusan kala 10 duk sabbi ta bata da kayan kwalliya sbd ta dinga gyara jikinta"sannan tabasu dogayen riguna tsaraba"sa'ada kuwa troley guda ummu ta mata na tsaraba"Aciki tasaka leda babba wacce keda tsarabar Ammi Aciki"bayan tafiyarsu masu Aiki mata guda 2 suka k'ara k'yalk'yale parlourn..... Ahankali ummu ta tura k'ofar parlourn Abdallah"tana rik'e da tray"wanda samqn tray d'in plate d'in Abincine da ruwa da cup"yana zaune kan kujera ya Aza dogayen santala santalan k'afafuwan sa saman center table"harya sauya kayan jikin sa zuwa farar t shirt da red d'in 3quater"ya lumshe kyawawan idanuwansa"Amsa sallamarta yayi yanata kallonta cikin sanyayyar muryanshi yace"khairee nah na d'auka kin manta da habeebin ko?"batace komaiba ta Ajiye tray d'in gefen k'afafuwansa tana turo baki tace"ni bbu ruwana da wannan yaya kamal d'in"ko bikin nasa baza muyi Attending d'in komai ba"lallai Abokina yayi babban laifi"Amma bara na kirasa yaji laifinsa da irin hukuncin da aka yanke masa"dama ta k'ofar baya yafita yace bazai fita ta main parlour ba sai tabaya sbd ya miki laifi"yak'are maganar kamar gaske yana danna waya"ummu ta matso ta Haye jikinsa tanata kukan shagwab'a ta Amshe wayar"big man yadinga dariya"ta murd'e masa kunne tana ja masa gemu da k'arfi"khairee nah tausayinki nakeyi sbd kin fara yin nauyi"kinsan nafiki iya mugunta ko?yanzun pls fad'amun ya kikeso nayi da ciwon maran dake damuna kusan 3 days ?"turo baki tayi tana son sauka dg samqn jikinsa"ya matseta da sauri yana fad'in meyasa bakyason yadda dani saikin bani wahala khairee?"kefa malamace "kuma duk idan k'inki yadda ina yafe miki"kayi hak'uri yaya Abdallah kawai inajin bana son Abin"idan kuma Auren zakayi kamar yadda yaya kamal d'in yace shikenan"ta k'are maganar tana sakin kuka harda shashsheka"duk saiya rikice yanata rarrashinta da mata rantsuwar bazai koma yimata zancen ba tunda bataso"sosai tayi mamaki jikinta yayi bala'in yin sanyi"ta tuna lokacin da big man ke yima kamal masifa wai yana yiwa leemart rantsuwa sbd ta yadda da maganarsa"yau gashi shi da kansa yakeyin rantsuwar"rungumesa tayi tana sauke Ajiyar zuciya"cikin sanyin muryarta tace" pls yaya Abdallah ka yafemun bansan meyasa na canzaba?"Amma yanxun inason kamun"saidai ni sai kaci Abinci"kamar k'aramin yaro yace"to shikenan khairy nah bara naci"batace komaiba ta jawo plate d'in Abincin tana saman cinyoyinsa zaune ta dinga bashi shi kuma yana kallonta had'e da yin santin Abincin"lokacin daya gama har Anfara kiran sallar la'asar"ummu ta kallesa tana murmushi tace"masjeed zakaje yaya Abdallah nima nayi sallah da wanka"shine kayi wanka bandani ko?"naga kina tare da mutane gashi kinajin y'an rigimar yau shinefa nayi nika d'ai"canza topic d'in tayi da cewa"kaga baby ta tafi bbu yadda banyi da itaba ta kwana nan Amma tak'i?"wai sadeeq idan yaje gida bata nan zai damu"tab'e baki big man yayi yace"ta kyauta data tafi sai suje suyitayi indai soyayya ce"ni dama banaso ta kwana ta katsemun jin dad'ina... yafad'a yana dariyar shakkiyanci"ummu tayi murmushi tana girgiza kanta batace komaiba ta sauka dg samqn jikinsa"yana rik'e da hannun ta suka sauko k'asan"sai gashi sun sami bak'i zaune tare da masu Aiki"Amutunce suka gaisa da Abdallah dake rik'e da hannun ta"sannan suka nufi k'ofa"ummu ta kallesa ta shagwab'e fuska"menene kuma khairee nah?"ko wani abu kikeso ne?"nok'e kafard'arta tayi tace"nidai da kayi sallar kadawo ka huta"banda yawan Amsa kiran mutane kuma duk wacce ta kalleka ban yafe mata ba....dariya me sauti yasaki yanata kallonta ta b'ata fuska zata zare hannunta dg cikin nasa"yayi saurin yin hugging nata ta baya"dariya ta sub'uce mata ta sumbaci hannunsa guda daya zagaye cikinta dasu"murya can k'asa tace"laifine dannayi kishin Abinda nake matuk'ar so?"ah ah ummu ta Abdallah"da kin san yadda nake kishinki Araina zakiyi mamaki"I love you! ta furta Ahankali tana k'ara shigewa jikinsa"wanda gaba d'aya sun shagalta Acikin soyayyar junansu" sunma manta da bak'in dake zaune cikin parlourn"sai bayan ya sumbaci goshinta yatafi tana d'aga masa hannu sannan ta juyo taga bak'in"sosai taji kunya tasan zasu fassarasu"zama tayi suka gaisa suka sanar mata mak'otansune"ta musu Alkhairi me yawa sannan suka tafi ita kuma tayi sallah....duk yanda Abdallah yaso ya kad'aice da ummu Abin yaci tura saida dare suka samu keb'ewa da juna"wanda Adaren ranar ba k'aramin jin jiki tayiba wajen Abdallah"saidai ko a fuska bata nuna masa ta jigatu ba"sbd Aganinta Abdallah ya wuce komai Awajenta"ko washe gari da safe be sarara mata ba"da k'yar ta k'waci kanta A hannunsa" ta samu sukayi wanka ta shiryasa yatafi office....haka rayuwar taci gaba da wakana"Abdallah shine ya had'a lefen leemart Akwati 12 yabama kamal Amatsayin gudun muwarsa"ummu kuwa motar million 4 Abdallah yasiya mata tabama kamal a had'a da lefen shine nata gudunmuwar"wanda lefen kayane na Alfarma na gani na fad'a masu kyau da tsada"Aranar kamal har hawayen farin ciki yayi"yama Abdallah godiya sosai har saida Abdallah d'in yab'ata ransa sannan yadena masa godiyar"hakama family d'in kamal har gida sukazo godiya"Abin saidai Ace masha Allah"hidima Akeyi bbu kama hannun yaro"sa'ada itace k'irjin biki"kaya kala 7 daddy yamata na fitar biki"ummu kuwa sabbin kayanta na cikin lefe ta d'inka da Anko kala2"dukda bata son zuwa wajen dinner sbd cikin yafara girma sosai tana jin kunyar yawo dashi"saidai kishin mijinta yasaka dole tabishi wajen dinner tunda tasan confirm ne sai yaje, Amatsayinsa na babban Aminin Ango kuma babban yayan Amarya....tun jiya Aka musu gyaran kai da lalle Akayi kamu"yau kuma dinner"tun wajen 12 pm ummu ta fita dg gidanta da motarta"big man kuma yana office"zai sameta gidan Ammi sbd ta jima batajeba"shiryasa takeso taje ta yimata yini"lokacin data iso gidan sa'ada bata nan sun fita da sadeeq zata canzo mayafai da hand bags"Ammi kuma na kitchen da masu Aiki"ummu kuwa part d'in sa'ada ta wuce taje tayi kwanciyarta ta kama bacci har k'arfe 2:30pm "wayarta nata ringing bata sanma Anayiba"Abdallah tun k'arfe 2 yanufo gidan, dg office yake ko lunch be koma yayiba"sbd yafiso ya tabbatar da zuwanta gidan Ammin musammun sbd yakirata bata d'auka ba"Ammi da sa'ada na zaune a parlourn tana nuna mata mayafan data canzo ya shigo cikin parlourn"baby ta kallesa tana fad'in yaya nayi fushi ina Anty?"yoba tana nan ba"yafad'a yana kallon Ammi"yaushe ummun tazo banida labari?"tunfa 12 pm ta kirani tacemun driving ma takeyi tana kan hanyar zuwa gidan nan sbd taci kayan kwad'ayi"yafad'a cikin jin fad'uwar gaba"nidai gaskiya Abdallah ban gantaba"Amma ka kirata kaji ko gidansu tafara zuwa mana"baza tajeba bayan bata sanar mun ba Ammi"yafad'a cikin wani yanayi yana yamutsa gashin kansa"zuciyarsa na wani irin had'ewa....motsin bud'e k'ofar d'akin sa'ada yasaka duk suka kalli direction d'in"ummu ce ta fito da murmushi saman furkarta tana fad'in Ammi bakusan na shigoba ko? naga bbu kowa a parlourn saina shiga d'akin baby nayi bacci "Abdallah ya d'aure fuska beyi mgn ba ya zauna kan kujera"Ammi na murmushi tanata kallonta tace"dama yanzun Abdallah yazo yana tambayarki Ashe bacci kikayi?"Eh wlh ina wuni Ammi?"lafiya qlau ummulkhairy ya jikin naki?"A kunyace ta Amsa da Alhamdllh tana gyara zamanta kan carpet"tana sanye da doguwar riga ta wani tsadaddan lace maroon colour"satar kallon mutumin nata tayi taga yanata wani shan k'amshi... sa'ada tayi saurin cewa"kinga Anty na canzo mayafan da bags d'in"Aikuwa sunyi kyau sosai"to Anjima zaki yadda Amiki make up d'in pls Anty?"Abdallah ya koma d'aure fuska yana hararan sa'ada yace"bbu wani make up d'in da zatayi tanunawa wasu kattin banza Adonta"idan kece zakiyi sai kije kiyi tayi"kukan shagwab'a tasaka"Ammi na kallonta tace"ke sarkin shirme tashi kije ki kama Antyn ki ruwa da lemo"kicema lantana ta zubo soyayyar Awaran nan ki tafo da ita"saita Aza wainar fulawa"dato sa'ada ta Amsa tana barin parlourn"Ammi ta kalli ummu tana fad'in ko Akwai Abinda kike da buk'ata?"ah ah Ammi wannanma yayi ina godiya"murmushi Ammin tayi kafin tace"ina fatan dai bakishan kayan sanyi?"ko kuwa Abdallah kana bata kayan sanyi tana shane?"ah ah Ammi bana bari tasha"yak'are maganar yana kallon ummu ta zabga masa harara sbd yabata haushi ganin yanata wani shan k'amshi da d'aure fuska"sosai hararar data masa ta hassalashi"saiya share bece komai ba"Ammi ta mik'e tsaye ta wuce d'aki"parlourn yayi saura dg ita sai shi"Ahankali tace"aka maka Abinci?"kamar yana Kira cikin yafara fad'a"bana ci"Akan me wai kike son jana Ak'asa?"na miki kira yafi 5 kika mun banza"kinzo gidan mutane bbu wanda yasan kinzo"har hankalina yatashi Ashe ke baccinki kikeyi ko?....shigowar sa'ada cikin parlourn yasaka yayi shiru"kan ummu Ak'asa tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un Acikin zuciyarta" tana mamakin meye Abin jin zafi Awannan Abun da har zai dinga fad'a irin haka? Gaba d'aya sai taji komai yafita ranta"Ahankali ta kalli sa'ada tana fad'in ruwan kawai zaki bani ki mayar da Awaran"meyasa Anty?"bbu komai"mik'ewa tsaye Abdallah yayi yaja tsaki yafita"sa'ada ta bishi da kallo harya fita Atake ta fahimci matsala suka samu shida ummu"batace komaiba tana kallon ummu dake k'arfin halin shan ruwan hannunta"bayan ta ajiye robar ruwan ta lallab'a ta tashi tsaye ta nufi d'akin sa'ada"hand bag nata da wayarta ta d'akko harda ledar kayanta da zata canza Anjima dukta d'auko ta fito"sa'ada ta kalleta da mamaki tana fad'in yo Anty ina zakije?"da k'yar tace"zan je nadawo ne baby"kafin sa'ada tayi mgn Ammi ta shigo cikin parlourn"ummu tayi k'asa da kanta tana sanar mata zataje tadawo"dato ta Amsa ta fita"sa'ada tayi saurin cewa "inaga fa Ammi fad'a sukayi Anty ummu da yaya"subahanallahi! ke tayaya kika sani"fita fa yayi yana tsaki"kuma bataci komai ba tace na mayar"sannan jiya da mukayi waya tacemun yau nan zatazo da kayanta ta shirya mu wuce wajen dinner"gashi yanzun ta tafi"ki barni dashi zaizo yasameni Ai"koma miye yaka mata yabari Asan sun sami sab'ani ne?"balle me ciki da ba'a son ta shiga damuwa.... cikin damuwa ummu ke driving d'in harta iso gida"a parking lot ta lura da motarsa ta tabbatar yana gidan kenan"cikin sanyin jiki ta wuce interest d'in shiga cikin parlourn"big man na zaune yana danna waya da jallabiya fara Ajikinsa"fuskarsa bbu walwala ko kad'an"yana tunanin kamar be kyautaba bisa tsakin da yayima ummu d'azun gaban sa'ada"saidai ta bashi haushi sbd yadda take masa" kanta farau juna biyu ne?ya tambayi kansa....motsin turo k'ofar dayayi yasaka yad'ago kansa da sauri yaga ummu ce"saida gabansa yafad'i daya lura da yana yinta"d'auke kansa yayi Azatonsa zata wuce ne sai kawai yaji motsinta gefen k'afafuwansa ta duk'a"muryarta na rawa cikin tattausan lafazi tace"kayi hak'uri bisaga kuskuran danayi sbd Azatona hakan ba laifi bane"kuma na d'auka gidanku gidan mune, Ashe ba haka bane?"kirana da kayi bacci nakeyi saima sadda na koma d'akin na duba wayar na gani"dg k'arshe inaso na baka shawara"koma miye yafaru tsakaninmu to kamun ko meye daga ni sai kai"kayi tsaki gaban baby ka fita"Abinda baka tab'a yimunba A gabanta"so kakeyi ta sanarwa Ammi ne??"sai kuma tayi shiru ta mik'e tsaye hawaye na zubo mata saman kyakykyawar fuskarta ta nufi upstairs... Abdallah....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *71&72* ........ Abdallah bece komaiba tunda ta fara mgn harta gama tabar parlourn"saidai gaba d'aya jikinsa yayi sanyi"musammun data bashi hak'uri da kuma nuna masa illar tsakin dayayi gaban sa'ada"sai kawai ya mik'e tsaye yabi bayanta"Aransa yana Addu'ar Allah yasa yashawo kanta ta sauk'i..... Ahankali yatura k'ofar bed room d'inta ya shigo da sallama can k'asan mak'oshi"zuciyarsa na bugawa ya kalleta tana kwance tanata kuka harda shashsheka"yah salam! meyayi zafi haka my khairee?"yak'are maganar yana rufe k'ofar d'akin"ta d'ago kanta fuskarta jage jage da hawaye cikin masifa tace"malam ka koma Inda ka fito bana son ganinka"tunda na yadda na zauna dakai Ai dole ka fara nunamun halinku na maza ko?"ta fad'a tana k'ok'arin tashi zaune"Abdallah kuwa tsaye yayi har saida tayi shiru"matsowa yayi gab da ita ya zauna"ta matsa da sauri"shima ya matso ya rik'e hannun ta guda"ta gartsa masa cizo tana fisge fisge zata k'wace"wata rikitacciyar tsawa yadaka mata yana fad'in kinada hankaline ko kuwa kin manta bake kad'ai bace??"sai kuma ya janyota samqn cinyoyinsa ya rungumeta Ajikinsa ta baya yana fad'in I love you khairee nah"ki yafemun sharrin shed'an ne kinjiko?"Ajiyar zuciya tasaki tak'i mgn"ya lek'o fuskarsa yana kallon tata fuskar, ya sumbaci kumatunta yana share mata hawayen ta"Ahankali yace pls kiyi hak'uri mu shirya karki wahalar damu khairee nah"har yanzun banci Abinci ba sbd nasan kema baki ciba"sbd kafin zuwanki na kira baby kinci Abinci? tasanar mun kin taho kuma bakici komai ba"Ammi ta Amshe wayar tamun tas ,yaka mata ki tausayamun ga fushinki gana Ammi da wanne zanji??"Ajiyar zuciya ummu ta saki Ab'oye"tak'i juyowa balle ta masa mgn"saidai k'asan ranta taji zuciyarta tayi sanyi"ta kuma tabbatar Ammi surukace ta gari....murza tafin hannunta guda yayi yana k'ara goga fuskarsa gefen tata yana sakar mata hucin numfashinsa"ta turo baki tana so tabar jikinsa yak'i bari"ta saki kukan shagwab'a tana turashi"gefen fuskarta yarik'e ya juyo da ita gabansa da sauri ya had'e bakinsu waje d'aya....dg haka salon ya sauya"sai bayan sun sami nutsuwa kowanansu shauk'in son d'an uwansa ya hanashi tunawa da sunyi wani fad'a"da kansa Abdallah ya mata wanka suka fara shirin tafiya wajen dinner"wanda saida ummu ta tsaresa yaci Abinci sannan ta saka kayanta"doguwar riga ta material maroon colour"shi kuma Abdallah suit bak'ak'e yasaka"sunyi kyau masha Allah"ummu na zaune samqn cinyarsa tana d'aura masa Agogo wayar big man tayi ringing"yana dubawa yasaki guntun murmushi yana d'aukar wayar yace"ban tab'a ganin Angon dake Azarb'ab'i ba irin ka"daga d'ayan b'angaren kamal yace"Eh naji koma miye zakace kace d'in"yaka mata ace ka k'araso kun d'aukeni mu wuce gidansu mu d'auketa ko?"irin wannan wuri wuri haka?"yanzun fa 5:18 pm"sannan nima rigimammiyata bata Ida shiryaniba"kai wlh d'an iskane"murmushi big man yasaki yana d'age gira yace"y'an Iska biyu dai"dg haka ya yanke wayar"ummu ta b'ata fuska tana fad'in nidai yaya Abdallah bbu wacce zata shigo mana mota sai Amarya kawai"baby ma tacemun ita kad'ai zata zauna motar sadeeq....yanzun my khairee wannan y'ar tsakuwar yarinyar hartasan wani Abu kishi?"ni fatana Allah yasa leemart d'in gobe tak'i yadda dashi muga k'arshen Azarb'ab'i....ummu takama dariya tana fad'in bbu kyau dai mugun fata habeebi"baby kuma da kake mgn zata baka mamaki nan gaba"wajen dinner zamuje Amma wlh duk shegiyar datayi k'ok'arin shige maka zamu kwashi y'an kallo da ita"ta fad'a cikin masifa"yayi murmushi yana jan dogon hancinta yace"bbuma wacce zataga fuska Agurina khairee nah"narasa meyasa cikin nan ke samun ke fad'a da saurin fushi??"k'in mgn tayi tama mik'e tsaye ta nufi wajen takalminsu....kinga ki Ajiye me tsini kisaka plate mana"kukan shagwab'a tasaka"yayi murmushi yana fad'in da Alama kina son mu fasa zuwa wajen dinner d'in nan ko?"tunda gashi kina son ki tsokanoni ko? "yafad'a yana nufo gefenta ya d'akko mata plate shoes"saida ya rarrasheta sannan ta sakq"tana fad'in nidai na kagara na haihu kona huta da takurawan da cikin nan kemun"uhmm! kika san ko duk shekara zaki dinga haihuwa tunda habeebi naki ba raggo bane?....oh yaya Abdallah nidai bbu ruwana"kayita b'aro zance haka me girma?"murmushi yasaki yalakace mata hanci had'e da kama hannunta suka fita dg cikin d'akin... ********** Kwanci tashi inji masu iya mgn sukace Asaran me rai"rayuwa ta lula ta kumayi nisa"Abubuwa sun faru da yawa"Aciki harda fitowar junuid da tj dg gidan yari"wanda k'afar junuid da Abdallah ya harbesa ta samu matsala jefata yakeyi"yayinda tj yakamu da ciwon sugar"gaba d'aya kamanninsu sun sauya sbd ba k'aramar Azaba sukesha Agidan yarin ba"kuma koda suka fito ba wani Aikinyi sukeyi ba"sbd duk An salmesu dg wajen Aikinsu sbd sun jima basu zoba"bbu irin magiyar daba suyiba game da Amaidasu aka k'i"dama shi junuid wajen kakarsa yake zaune"tj kuwa iyayensa sun mutu duka wajen k'anin mahaifin sa yake"sai a lallab'a da rayuwa sukeyi yanzun"sunyi mugun nadamar yin Abinda sukayi"domin sunsan sadda suna tare da big man rayuwa bata musu k'unci irin haka ba"yana basu Abinsa kamar bayaso kobe san zafin nema ba....gefe guda kuma Aminu ya kammala karatunsa har Abdallah yamasa hanya yasamu Aiki"yanzun yana d'aukar Albashinsa" harma yafara ginin gidansa "kuma rabi da rabi shida ummu ke d'aukar d'awainiyar gidansu"dan baba yanzun be Aikin komai"Abdallah kuwa duk wata saiya Aika musu da kayan Abinci"naseer dai mutane nata bashi shawara ya hak'ura yazo An maida Aurensu da Asiya"dama saki biyu ne yamata"yanzun Aminace za'a sakama biki"yayinda Allah yayima hjy yaya rasuwa wata biyu da suka gabata"mutuwarta tak'ara sakawa goggo luba tayi mugun sanyi sosai Agidan"yanzun dai An juya mata mahaifa sbd baba yace"ta gama haihuwa Agidan... Agefen sarakan soyayya kuwa kulawa sai Abinda yayi gaba dayake bama ummu shida Ammi da baby"har Allah yasa cikin ya shiga watan haihuwa"lokacin itama leemart d'in kamal nada nata cikin wata biyu"Abdallah yaso khairee ta haihu A ingland mama tace" ah ah su zauna nan Nigeria ta haihu"su basu gajiya da b'annata dukiya..su baby kuwa yanzun kowa yasan soyayya me zafi suke yiwa juna itada sadeeq nata"umma balki kuwa bayan komawarta gidansu"wata rana Ana ruwa ta fito dg bayi ta sulb'e ta fad'i"dg nan tafara rashin lafiya saidai A kwantar Atayar"dg k'arshe sukaje Asibiti Aka gano ta kamu da ciwon b'arin jiki"gashi basuda halin biyan kud'i Afita da ita waje"ga hafsat harta fara gajiya da kulawa da ita"wannan kenan" Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe..... Ayau yakama week end"Amma Abdallah baya gida be jima da fitaba da yamma"bayan ya samu ummu ya gama tumurmusa sbd Anjima ba'a had'u ba"fitowa tayi cikin lambun gidan tana tafiya sbd tayi exercise"cikin yayo k'asa"kuma dama tun safe sai Ahankali jikin daurewa kawai takeyi"sai yatsina fuska takeyi tana shafa k'asan cikin"Ahaka wayarta tayi ringing"tana dubawa tayi d'an murmushi ta d'auka tana fad'in baby nayi fushi"dg d'ayan b'angaren sa'ada tace"sorry Anty nah"kinsan exams mukeyi wlh shiyasa"yauma naga week end ne nace bara nazo dai na ganki naji lafiyar baby nah"kin kyauta baby"saidai wlh yadameni da motsi sai y'an ciwace ciwace nakeji"wayyo Anty Ai kin kusa sbd jiya gabana yaya yace ma Ammi befi saura 1week ki haihu ba"hakane baby saikin iso"dg haka sukayi sallama"ummu da taji Abin yak'i lafawa saita wuce cikin gidan"da k'yar ta iso main parlour ta zauna kan carpet tayi zaman masu ciki"masu Aiki dake jera Abincin da kuku yagama sunata yimata sannu tana dai gyad'a musu kanta"batayi zaman mintina 10 ba Awajen sa'ada da sadeeq suka shigo cikin parlourn"daurewa tayi suka gaisa dashi ta lallab'a ta tashi tsaye tana fad'in baby zo muje ciki"dato ta Amsa ta kalli sadeeq ya langab'e mata kansa"tayi murmushi tana fad'in ka jirani pls"dato ya Amsa tabi bayan ummu data haye up stairs"turus sa'ada tayi data shigo cikin d'akin tana kallon ummu dake tsaye dafe da mararta tace"yaya dai Anty?"baby inaga haihuwar tazo, kinga ga troleys can guda 2 fita dasu sadeeq yasaka a mota muje Asibitin danake Awo"zan kira yaya Abdallah yanzun nasanar masa sai yasamemu can"Amma karki sanarwa Ammi idan An sauka sun sani sbd karsu damu"ta k'are maganar cikin k'arfin hali"jikin sa'ada Asanyaye ta jawo manyan troleys d'in ta fita"ummu ta saka hijab ta d'auki wayar ta da hand bag nata ta fito da k'yar"sbd har ta fara zubda ruwan nak'uda"Downstars ta tsaya ta sallami masu Aiki a gaggauce sannan ta rufe k'ofar ta wuce parking lot tana tunanin ta yaya zata sanarwa Abdallah ta fara labour?"ta sanshi zai damu gashi shi kad'ai yafita bada driver ba"gefen motar sadeeq ta tsaya ta fara k'ok'arin kiran Abdallah"kashewa yayi ya maido kiran"tayi murmushin k'arfin hali tana d'auka sbd duk sadda zata kirashi be bari Aci mata credit saidai shi Aci nasa"my heart beat! tattausan muryanshi ta katse mata tunani"Ahankali tace"yaya Abdallah gani nan nida baby zamuje Asibiti su Aunani baby ya cure waje guda"kai my khairee dama ba yana yin hakaba kuma sunce is normal?"nidai pls zanje kasameni Acan"okay yafad'a"ita kuma ta yanke wayar ta bud'e back sit ta shiga"sadeeq yaja motar yana yimata sannu shida sa'ada"cikin y'an mintina suka iso Asibitin"kasancewar komai nasu a k'a'idance ne ko sa'ada basu bari ta shigaba"ummu kawai suka bari ta wuce da kayan haihuwar"suka nufi labour room da ita"kasancewar Asibitin batada banbanci data k'asar waje cikin k'ank'anin lokaci suka fara Aikinsu"sai gashi nakud'ar tayi nisa harta kai kusan 7cm"komai ya rikice Abdallah ya fad'o cikin labour room d'in"kasancewar A haraban Asibitin ya samu sadeeq da sa'ada suka masa bayanin haihuwace"ummu na ganinsa ta fashe da kuka tana mik'a masa hannunta guda da rok'onsa gafara mutuwa zatayi"gaba d'aya big man yarikice yana k'ok'arin nufarta wata doctor ta girgiza kanta tana fad'in yayi hak'uri yafita dg ciki"saidai kafin yayi mata mgn"ummu tasaki wani Azabebben nishi Atake baby girl ta fad'o duniya tana tantsara kuka"jajir da ita me gashi"saidai sak kamannin mahaifinta ne da ita" farin ne da gashin kawai na ummu"Abdallah yayi hamdala yana kallon ummu data sume"nurses na k'ok'arin yanke cibi"yakalli yanda jini ke fita Ajikinta ya d'auke kansa cikin tsananin jin tausayinta da k'aunarta"k'asan ransa kuma yana k'ara ganin k'ok'arin mata dasuke haihuwa sbd ya tabbatar ta wuce wasa....duk yadda doctors suka tabbatar masa matarsa da y'arsa normal suke cikin k'oshi lafiya yatafi"Amma yak'i tafiya har Aka gama shirya babyn Aka dawo kan ummu"sai sannan big man yafara kiran sa'ada dake tsaye haraban Asibitin yasanar musu An sauka"sannan yakira Ammi da kamal da Aminu duk ya sanar musu"lokacin kuma ummu ta farko"ya kalleta yana murmushi ta sunkuyar da kanta"khairee nah sannu kinjiko?"bbu Inda ke miki ciwo ko?"kanta ta kawai gyad'a masa"yana murmushi ya Amshi babyn yana fad'in nakawota ki ganta?"nok'e kafard'arta tayi tak'i mgn"yayi murmushi kawai"suka Amshi babyn da sanar masa idan be fitaba zasu bashi matarsa da y'arsa yabar musu Asibiti, sannan ya hak'ura yafita"wani d'aki na bincikar lafiya Aka kai babyn"ummu kuwa saida suka saka ta d'auraye jikinta da ruwan zafi ta canza kaya sannan suka turata d'akin hutu suka d'aura mata drip da mata Alluran bacci..... Acikin y'an mintina mutane da yawa suka sami labarin k'aruwar da family d'in Alh mohd jibo suka samu....bayan sallar magrib Abdallah yadawo suka nuna masa d'akin da ummu ke ciki"had'e da sanar masa sai gobe zasu basu sallama idan sun gama bincikar lafiyar uwar da y'ar"dan babyn tanama wajensu"dato ya Amsa yana rik'e da kaya nik'i nik'i Ahannunsa yatura k'ofar ya shiga ciki"ummu na zaune kan bed d'in ta jingina bayanta Ajikin pillow tana waya da mama"tana jin sallamar gwanin nata tayi murmushi had'e da yiwa mama sallama ta Ajiye wayar"suka had'a ido"tayi murmushi ta rufe fuskarta"shima murmushin yayi ya Ajiye kayan hannunsa ya zauna gefenta"yana fad'in my khairee nah yau kuma kunyar habeebin Akeji ne?"uhmm! kinji?"yafad'a murya can k'asa yana koma matsota jikinsa"ta saki kukan shagwab'a"menene?"da fatan normal kike ko?"bbu wata matsala fa yaya Abdallah yanzun nanma na farka"nasan babyn tana wajensu ko?"Eh tana can"Ammi na gaisheki da baby da Abokina"bbu halin kowa yazo kinsan yanayin tsarin Asibitin nan"sannu khairee nah"bansan miye zan miki ba sbd farin cikin da kikayi sanadin shigata Aciki?"bbu Abinda zaka mun face nuna k'auna"kuma kanuna mun yaya Abdallah meye zan buk'ata Aduniya?"saidai fatan mu cika da kyau da imani"ina sonka mijina ina kuma Alfahari dakai"wanda ban tab'a zaton zanyi farin ciki ta sanadin AUREN YARJEJENIYA ba"sai gashi nayi kuma cikin yi nake"ta k'are maganar tana k'ank'amesa"Abdallah na murmushi cikin jin dad'i yana furta I love you so much my lovely wife"I love you too habeebi....bata rufe bakiba taji bakinsa cikin nata"bbu musu ta tallabe kansa tana tayashi"saida yagaji dan kansa yacikata suna murmushi"murya can k'asa yace"khairee nah bazakije wankan gida bako?"Eh yaya Abdallah banaso naje sbd kar nayi nisa dakai"yauwa tawan dama munyi mgn da babah d'azun danaje gidan bayan nabar nan"goggo luba zatazo da safe acan zata zauna har Ayi suna kafin me saka ruwa ta dinga Aikinta"to shikenan Allah yakaimu"ya Amsa da Ameen"da kansa ya had'a mata tea me kauri yazuba mata uban Abinci da namomi"tasaka rigimar tare zasuci Abincin"beyi musu ba sukaci Abincin sannan yatafi yayi sallar isha'i"ita kuma tasha magunguna ta shige bath room ta k'ara gyara jikinta tazo ta kwanta"Ahaka Abdallah ya shigo yana waya da Ammi"ya nufi kusada ummu yana fad'in gata Ammi"ummu na murmushi ta karb'i wayar tayi sallama"Akunyace suka gaisa da Ammin tana tambayarta ya jikin nata?"ta sanar mata da sauk'i"sannan sukayi sallama"Abdallah na kallonta yace"khairee nah nanfa zan kwana"to dama yaya Abdallah inba kai d'in ba bbu wanda zai kwana Ai"hakane kinsan mena tuna?"turo baki tayi tace"ah ah kuma banaso naji"yayi murmushi yana zama gefenta ta kwanto Ajikinsa tanata shagwab'a"Ahankali yace"last time damuka zo nan natuna"Anata wahalar dani ko?"shiru tayi yakama dariya yana fad'in pls kayafemun mutuw....kukan shagwab'a tasaka ya rungumeta yana dariya"sun jima suna firansu sai wajen 10 pm suka kwanta bacci rungume da juna..... Washe gari....✍️ mu had'e last page da dare insha Allah ❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥 *73&74* Washe gari misalin k'arfe 7:35 am Aka bama ummu da babyn sallama"sbd Antabbatar da suna cikin k'oshin lafiya"Abdallah ne sab'e da babyn"sai ummu na gefensa kanta Asaman kafad'arsa"tanata murmushin jin dad'i"kai tsaye haraban Asibitin suka nufa"kasancewar dama saida yakai kayansu yasaka cikin boot sannan yadawo suka tafo atare"da kansa ya bud'e mata gefen me zaman banza ta shiga ta zauna"kafin yaza gayo yana murmushi ya shigo ya mik'a mata babyn"wacce Idonta biyu tanata y'an kalle kallenta"saida ya tashi motar kafin yace"second me jego nacan fa my khairee itada goggo luba ke kawai suke jira"wai kana nufin baby na can?"Eh mana tun 7 am ta kirani suna can na Aika musu da key"saina tura driver yakai musu"yanzun haka tana can tana had'a miki break fast itada kuku"nasan ita kuma goggo nacan najiran mu ta mana wanka"ni wlh tsoron ruwan zafin ma nakeyi sai naga kamar zan k'one ne....bazaki k'one ba khairee nah"data miki safe da yamma shikenan zaki iya da kanki"banaso Ayita kallemunke Atub'e"kuma idan zaki shayar da ita banaso ki fitomun da Abuna mutane su gani"yafad'a yana kashe mata ido guda"murmushi yasub'uce mata ta kwanto Ajikinsa tana fad'in yaya Abdallah bakaji Allah yagyara mun kai"indai Akanki ne my hear beat bbu Abinda bazan iyaba Ai"to Amma yaya Abdallah wajen shayarwarfa Ance da zafi ko?"bafa sosai bane karki damu daurewa zakiyi"idan kuma bakya son shayarwar sai Abata madara"ah ah zan daure kawai"to yanzun nida dare ya zakiyi dani?"wajen me?"hararan wasa yamata yana fad'in kin fini sani"ta saki kukan shagwab'a tana masa rad'a atgefen kunne.... Atake yaji kasala da mutuwar jiki"murya Akasale yake fad'in my khairee kinsan banida wuyar kamuwa ta wannan fannin ko?shine kike mun Abinda zaki tayarmun da hankali gashi kuma kina jini....nadena yaya Abdallah"yanda nake jinka Araina komai kakeso zan maka"insha Allah da jinin ya d'auke zan baka kaina koda ban warkeba"yayi murmushin jin dad'i yana fad'in kota hanyar romance ma kina gamsar dani khairee nah"nasan kina k'ok'ari sosai zan hak'ura iya romance d'in har kiyi 40days d'in"dukda dai nafison wancan"Allah yataimakeni d'azun nayi na ban kwana"yak'are maganar yana yin parking"itadai tana murmushi ta bud'e k'ofar suka fito Atare"ya mairarai ce murya wajen fad'in karfa bak'i y'an barka su saka ki manta dani my khairee"bazaka iya tab'a mantuwa ba Acikin zuciyar khaireenka koda daidai da second d'aya ne Aduniya yaya Abdallah"karka damu muje ciki kaima kayi wanka na kamaka break fast ko?"bece komaiba saidai kawai taji yayi hugging nata ya matsesu itada babyn yana furta ina sonku my family"ta dinga dariya tana fad'in yaya Abdallah kar wani ya gammu fa"ko babah ne ke tsaye bazanji kunyaba khairee nah"zan iya nuna soyayyar danake miki Agaban idon kowa"yanzun kuje ciki bara na shigo da kayan dake cikin boot nida security"dato ta Amsa tana tafiya cikin farin ciki da jin tsananin k'aunar mijin nata na k'aruwa Aranta....da sallama ta shigo cikin parlourn"Anty wasilah da goggo luba da sa'ada na zaune sai masu Aiki dake shirya Abin break fast saman dining table"ihun murna sa'ada tayi taje ta rungume ummu da babyn su duka tana fad'in Alhamdllh my doughter da sweet heart take kama"ta k'are maganar tana kallon babyn"Anty wasilah ta taso itama tana kallon baby"Abdallah ya shigo da kaya Ahannunsa shida wasu yana fad'in khairee nah kinji dai dani take kama ko?"turo baki tayi ta kallesa yamata murmushi"goggo Luba tabisu da kallo tana mamakin yadda Abdallah keson ummu dashi da danginsa....ni kuwa nace kyawawan halayen ta da hak'urinta yakaita wannan matakin"ina kwana goggo?"cewar Abdallah"ta Amsa fuska Asake ta masa barka"kafin ummu ta matso ta zauna suka gaisa"ta Amsa da tambayarta ya jikinta?"ta fad'a mata da sauk'i "ummul khairy kuje kiyi wanka yaka mata ace kinyi wanka yanxun ko?"dan nidai nice zan yiwa kishiyata"cewar Anty wasilah"dato ummu ta Amsa suna dariya"Abdallah ya wuce part nasa"goggo luba da ummu suka wuce d'akinta dake nan down stairs"babyn kuwa d'akinta da aka shirya mata komai Anan Anty wasilah da sa'ada suka nufa....cikin mintina 45 Anty wasilah tayima babyn wanka na Asali ta gashe mata jikinta ta shiryata cikin kayan sanyi ta goyata"danda nan tayi bacci"ummu ma hakan ne"sosai taji dad'in jikinta da aka mata wanka"bayan ta fito ta shirya cikin sabuwar Atamfa super exclusive lemon green me zanen blue da fari"sai gashi ta fito sak a Amaryar jegonta"dandanan Anty wasilah ta cika gaban ummu da Abinciccika,irinsu kunun kanwa ,farfesun kaji,Anta gasassa"tuwon semonvita da sauransu"tana fad'in kici ki k'oshi ba'ason me jego na zama da yunwa"sosai taci ta k'oshi tasha magani"sai bayan ta tura sa'ada takaima big man Abin break fast sannan ta kwanta bacci me dad'i ya d'auketa.....wajen k'arfe 2 pm lawisa da leemart dasu Asiya duk suka bayyana" Ahaka Aka cigaba da zaman barka ummu da baby girl na samun kulawa sosai wajen mutane"gefe guda kuma bbu ruwan Abdallah ko gaban wa nuna mata soyayya yakeyi"saidai ita tayita jin kunya"duk dare saita sace jiki taje d'akinsa sun soye sannan ta dawo su kwanta"Aranar kwana biyar Aka kawo kayan barka"fad'in dukiyar da Abdallah yakashewa ummu da babyn b'ata bakine"kowa fad'in masha Allah yakeyi"ranar suna y'a taci *Jamila* Ana mata Alkunya da *Amaan* wanda ranar sunan a hotel Akayi taron suna sbd kar Ab'ata musu gida"yayinda duk wanda yaje wajen taron sunan yasan nera tayi kuka ta zauna"shiga kala 7 ummu tayi duk itada Abdallah"marok'a wajen kam ba'a mgn"sa'ada da lawisa sune k'irjin suna"da haka taro yatashi lafiya kowa ya watse"ummu da Abdallah da babyn suka wuce gida Agajiye"goggo luba da sa'ada kuwa Anan suka kwana da wasu mutum biyu cikin dangin mama.....awashe garin suna Abdallah yayima ummu Albishir yabiya ma mama da baba saudiya"tsabar farin ciki rungumesa tayi tanata kukan farin ciki dayi masa godiya har saida yace"godiyar tayi yawa"Aranar ummu sun soye da big man kamar bbu gobe.... *bayan shekara ukku* Ahankali wata had'add'iyar mota bak'a tayi parking gefen wani shago da Akeyin lalle da retouching"dg bayanta wata motace itama ta tsaya"da sauri driver ya fito ya bud'e back sit"Abdallah da ummu suka fito cikin shiga ta Alfarma"sunyi kyau cikin shigar shadda sky blue iri d'aya"ummu na rik'e da hannun Amaan"Abdallah kuma na sab'e da baby boy d'in da suka Haifa last 3 month"sun k'ara kyau da k'iba"ummu ta k'ara zama hamshak'iyar mace"dan yanzun har dubai take fita sarin kaya"shaguna Abdallah ya bud'e mata"tana siyarda hand bags da dogayen riguna Abayas irin na y'an gayu"wanda umar k'anin ta ke kula da komai...cikin tattausan muryanshi da har yau bata canzaba ya kalleta yana fad'in mommy kin cika rigimar sai kinyi lallen nan"banaso ajemun da yaro cikin mata Anata hayaniya kinsan besan hayaniya yanxun saiya fara kuka ko?"kai yaya Abdallah idan banyi lalleba bikin baby sunkutum Ai ban kyauta ba"Amatsayina na k'irjin biki ko?"ta fad'a suna dg tsaye gefen motar"Abdallah na murmushi yace"hakane kuma khairee"Ai gara kimata Aure komun sarara da zaryar da sadeeq ke mana Agida"kai yaya Abdallah?"ta fad'a tana dariya"Adaidai lokacin da nahni d'in Amaan ta fito dg cikin motar dake bayansu ta iso gefensu"ummu ta cika hannun Amaan tana fad'in kuje ciki ki rik'eta Afara yimata lallen gani nan zuwa"cikin ladabi ta Amsa dato"ummu ta kalli Abdallah tana fad'in to Habeebi bani babanah mu wuce"da An idar zan maka waya pls"Amma Allah nidai baza kaje wajen dinner ba"kawai y'an mata suyita kallemun kai"bayan inaji dakai kamar k'wai...yasaki k'asaitaccen murmushi yana k'ok'arin mgn sukaji sallamar wata mata Abayan su"juyowa Abdallah yayi sukayi ido hud'u da umma balki dake zaune cikin keken guragu wani yaro na turata"kasancewar da k'yar tasamu lafiya"saidai b'arin jikinta ya mutu baya Aiki"kasancewar Abdallah beda mantuwa Atake yaganeta"ummu ce bata ganetaba kawai"Amma sai bai nuna yagane taba"kuka ta fashe dashi tana fad'in Abdallah nice balki"wucewa zamuyi naga kamar kune,sai nace bara nazo naduba"kaga yadda rayuwa tayi juyin waina dani sbd Alhakin ku ko?"innalillahi wa inna ilaihir raju'un"ummu ke furtawa Aranta tana k'ara jin tsoron duniya"Abdallah ya saki Ajiyar zuciya bece komaiba yabud'e k'ofar motar yashiga"kud'i ne rafar y'an dubu guda ukku ya d'akko ya mik'a mata"hannunta na kirma ta Amsa tana hawaye had'e da neman gafaransa"yace"suje ya yafe mata"kuma zai rok'i daddy Alfarma da Ammi su yafe mata"tanata godiya ta wuce bayan ta rok'i yafiyar ummu"wacce tasanar mata Ai ita bata mata komai ba"sai bayan ta wuce jiki Asanyaye ummu tace"tabbas habeebi duniya Abin tsoro ce"kar bawa yaga yasamu wata dama ya tsula tsiya"dan idan ta tashi juyin waina da mutum sai sunansa sory"bari kawai khairee"kinsan kwanaki nasanar miki su junuid har office nawa sukaje neman yafiyata bisa jagorancin kamal"na hak'ura na yafe musu kodan sbd kamal kuma Allah nason masu yafiya"sai dg baya wata rana ina cikin mota na hangosu bakin titi suna goge gaban glass d'in mota ana basu nera 50"nayi mamaki sai kawai nasaka Aka tsaya Aka kirasu na basu kowa dubu d'ari biyar biyar suje suja jari"ka kyauta habeebi"shiyasa kaketa yin gaba Aduniya"domin duk me saurin yafiya dayin sadaka Ab'oye" yana kuma kyautatama iyali da iyayensa zaita ganin gaba Arayuwarsa"Ajiyar zuciya Abdallah yasaki yana murmushi yace"hakane musammun idan kadace da mace ta gari irinki me d'ora miji turban data dace"har gobe ina Alfahari dake Ummul khairee Amatsayin matata"ta lumshe idanuwanta cikin jin dad'in kalamansa tana fad'in nima haka habeebi"yau zan baka mamaki samqn bed sbd jin dad'in kalaman nan naka"ta fad'a murya can k'asa k'asa"yana dariya yace"da gaske?" Eh mana "to shikenan bara nakoma office inkin gama sai nazo mu wuce gida ko?"dato ta Amsa tana murmushi ta Amshi babyn"ta bud'e masa back sit da kanta ya shiva" tana masa addu'ar sauka lafiya"driver yaja motar yana jin koda yaushe uban gidan nasa da matarsa ba k'aramin burgesa sukeyiba"sbd ya fahimci suna zama na so da Amana da ganin mutuncin juna....... Tamat Bi hamdilillahi🙏🏻🙏🏻 ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Anan nakawo k'arshen wannan litttafi me taken AUREN YARJEJENIYA"kuskuran dana Aikata Aciki yah Allah kayafemun ka bani ladar Abinda nayi wanda ke daidai.... Ina mik'a godiyata ga Allah SWT daya bani ikon farawa zuwa kammala wannan book lafiya" tsira da Amincin Allah su tabbata ga Annabi muhammad S A W da Ahlansa da sahabbansa🙏🏻 har yau har gobe da bazarku nake💃💃 mutanena Abin Alfahari na"ina matuk'ar godiya gareku my fans🙏🏻🤗 Allah yak'ara zaunar daku lafiya agidajen mazajenku"y'an mata Allah yabaku mazan k'warai🤗🤗love you All guys❤️💖 sai mun had'e Asabon book d'ina me taken SO! zaizo muku nan bada jumawaba🥰🥰 Happy maulud nabiyi S A W to you All wannan book d'in nakudine idan kin karanta baki biyani hakk'ina ba kokin fitar kema kinsan menace sai mun had'e juma'ar dabatada Asabar Daga k'arshe na sadaukar da wannan littafin Agareki *zainab hamisu wada* 😻🥰