*💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤️Love cycle.. (1)✨ (England)... Kallon wristwatch din dake makale a hannun ta tayi snn ta dago tana tura dan karamin bakin ta tayi rau rau da manyan idanuta kamar zatayi kuka tana bin yan tsirarun mutanen dake cikin garden din wadan da duk turawa ne kuma yan department dinsu da kallo.... Kallo daya zaka mata kasan kyakkyawa ce irin halfcase din nan fara ce sosai duk da hasken ta baikai Na sauran turawan da suke wajen ba. hakan ya nuna cewa ita bata cikin jerin turawan nan tafi kama da irin su larabawan nan duk da hasken fatar ta be kai na larabawa ba... Amma farace sosai snn hasken ta kwanin ban sha'awa ba irin bauu din nan ba..da ka gani kasan har da hutu da yanayin weather kasar ce ya kara haskaka hasken fatar ta snn ga skin looks so elegant gwanin ban sha'awa . Ashekaru bazata wuce 19 ba snn tana da tsayi daidai ita bata da kiba but ba za'a sakata cikin siraran nan ba jikin ta dai dai ita.. Snn kallo daya zaka mata kasan cewa yar hutu ce dubada yanayin skin din ta da kayan dake jikin ta..... . kara kallon wristwatch din ta tayi.. Kafin ta dago taji ance "am srry my fannah" cike da masifa ta juya tana jin kamar ta fashe da kuka tace "don't srry me..da kinsan dadewa zakiyi da kinfadamun fannah am not coming back just go than to keep me waiting.. Just five minutes but you kept me for the past 15 minutes and you knw I have alot to do"..... Dan kama kunnen ta yarinyar tayi itama kallo daya zaka mata kasan yar hutu ce duk da her skin shows that she's a Nigerian... Irn kyawawan shagwababbun nan .... Ta langwabar da kai... "Am srry love it wasn't intentionally"... Mikewa fannah tayi fuska daure batace komai ba ta nufi hanyar fita.. Da sauri ta sha gabanta kamar zatayi kuka tace "I said am srry... Ohk give me punishment inde hakan zesa ki hakura I'll do it" kallon ta fannah tayi ita tasan bazata iya dogon fushi da ita ba amma seta dauke kai tana kara daure fuska... Ganin ta fara saukowa ne sbd tasan Fannah in and out dinta tun zuwan ta kasar nan suke tare gashi har ynx shekara uku knn so koya ta daure fuska inhar fushi take zata gane ... ta kara marairaicewa tace "plss".. Fannah ta kamo kunnen ta ta matse da karfi tace "maryam" cike da jin zafi maryam tace "yes love" "Maryam" "yes dear" "Maryam".. "Yessooo pls is ok pass ur warning don't remove my ear" fannah tace "how many times I called ur name" kamar maryam zatayi kuka tace "three but take ur hand pls so that I can hear you well wlh dazafi"...Fannah tace "enough.. Knw the value of time . You're not in Africa so stop African tyme" ta karashe tana turata... Itama maryam din tura baki tayi.. Ganin kallon da fannah ke mata ne yasa ta ware hannuwan ta tace "but am a Nigerian so anything i do don't blame me"..... Fannah ma tace "am a Nigerian also but urs is worst"..... Suka fara tafiya maryam tace "Aa yammata muna Nigeria de" hararar ta fanna tayi.. "See you mekike nufi"... Maryam cike da tsokana tace "ohk let see, you're Nigerian ryt?"... Fannah ta gyada kai confidently... Maryam na murmushi tace "ohk mention the 36 state in Nigeria" Fannah tace "karki rainan hankali mana.. "Eh naji fado" "Abuja, katsina, kano, kaduna..... Lagos " se kuma ta da dafe kai.." "Ke wai se kace uwata bazan fada ba". Maryam na dariya tace "babu abinda zaki tuna madam you was born and base in UK you never been in Nigeria before so beb you're not a Nigerian" cike da masifa Fannah tace "but my father is a Nigerian so am also a citizen and I look like Nigerians my relatives all lives there so I am.. and my tribe is hausa fulani one of the Nigerian language l can speak and communicate with my language what next kuma" ware hannu maryam tayi.. "Be in ur country , stay with them, knw ur culture, vote for a leader, that will present you.. But babu inda kika sani you only knws that ur father is a citizen of Nigeria that's all... Be there koda baki zauna dasu ba but at least even once in a while ki je not that kawai ki zauna nan.. Baki san komai ba you don't knw what the country is going through, snn ki kira kanki Nigerian.. Madam you're not Nigerian. " Maryam ta karashe tana dariya .. ..shiru kawai fannah tayi domin kau ta sosa mata inda ke mata kaikai.mum dinta tace "an taba zuwa da ita Nigeria sau daya tun daga nan basu kara ba.... Tana so taje Nigeria taga yan uwan ta duk da bata da tabbacin suna bukatar ganin ta, but koyane tanaso ta gansu.. Tana so taga ace wadan nan yan uwan ta ne tana so tajita a kasar ta maryam bazata gane bane she don't knw what she's going through da zata bude zuciyar ta taga yanda take son zuwa Nigeria snn ta hadu da yan uwanta seta ji tausayin ta.. Amma babu yanda zatayi tasan zuwanta kasarta ba abu ba me yiwuwa tunda har suka dauke wnn tsawon lokacin 18yrs knn basu je ba daddyn ta bai kara waiwayar kasar da yan uwansa ba se yaushe zasu je kuma.. But tana ji a jikin ta watarana zasu je komin daren dadewa zata hadu da yan uwanta ta zauna cikin su suyi rayuwa ta har abada dasu inshaallah... Ita ma maryam shiru tayi ta kula duk lokacin da suke magana irin wnn Fannah na shiga damuwa.. Tasan tabbas tana da damuwa kuma tana so tasan abinda ke damu kawar tata game da kasar su amma bata da wnn damar tasan wnn be shafe ta ba... .knocking sukayi a kofar wani office ganin ba PA dinsa ... Sun dade suna knocking but shiru Fannah murda kofar taji a rufe.. Dafe kai Fanna tayi kamar zatayi kuka tace "he left" shiru maryam tayi dan tasan itace sila.... Fannah tace "that means i've to come to sch tomorrow no wlh bnyi niya ba" maryam tace "am srry is all my fault and I don't knw it wll take me long that I shouldn't 've ask you to wait for me".... Gaba kawai fannah tayi batare da tace komai ba... Ita ba wai haushin maryam takeji ba haushin ta daya shine lokacin da sukayi bai cika ba to yana nufin taxo ta jirasa knn.. Tasani kawai fada yake son ja mata wajen daddy dinta... Dan share hawaye tayi kafin tace "maryam is not ur fault this man is just looking for trouble he said we should meet by 2 and we went there 1:50 .. he will never lock his office while yana sch and motar sa ma bata nan kawai so yake ya hada ni da dad I knw"...... Hakuri kawai maryam ta bata.. Snn tace "to baki da contact dinsa ne"..... "bazan kira ba kona kira ma bashi da amfani rainan hankali zeyi"..... Bude mota sukayi suka shiga fannah tayi driving dinsu.. Ta sauke maryam a apartment dinsu snn ta dauki hanyar gida.... A parlor da iske mom dinta tana kallo...kyakkyawar gsk kallo daya zaka mata kasan bata hada iri da yan Nigeria ba.. Dan sauri takarasa ta fada jikin ta "mummy"... Shafa kanta mummy tayi tana dariya ganin yanda fannah tayi da fuska kamar zata yi kuka....ganin mummy tana dariya yasa ta kara shigewa jikin ta tana murmushi..... Mummy tace "uhhmm yaushe zaki girma ne" batace komai ba ta kara shigewa jikin mummy.. "U're getting older yarinya har na fara tarin bikin ki"... Da sauri Fannah ta tashi kamar zatayi kuka... "Ni duka duka nawa nake mummy na kusa bayar da hisam din nan sadaka dan naga shi kike kallo kike ganin kamar na girma".... Tana gama fadin haka ta tura baki tare da daukar jakar ta ta haye sama.... Mummy ta bita da kallo tasan haka kade zata ce mata ta tashi.. Da se anyi daga da ita wajen tashi ta watsa ruwa ma bare ga a zo cin abinci.. Haka take inhar tana kusa da mummy ko daddy bata son tashi.... Tura dakin ta tayi ta shiga daki sanyi da kamshin dake dakin suka dake ta lokaci guda... Komai na dakin pink and ash ne an kawatashi sosai da kaga dakin kasan na yar gata ne.. Rage kayan jikin ta tayi zuwa shigar wanka ... Toilet tashiga bata wani jima ba ta gama wankan ta fito .... Babu abinda take se kamshin sabulun wanka me dadin kamshi snn tabi soft skin dinta da mai masu kamshi hadi da feshe jikin ta da turare ta gyara dogon gashin ta wanda yake baki wulik.. Snn ta saka kayan masu taushi... So take ta kwanta tayi bacci but tasan mommy will no let her se taci abinci dan haka babu yanda ta iya dole ta sauka parlor... Direct inda abincin yake can ta nufe ta fara budewa ta zuba wanda ya mata.. Snn ta fara ci tana tsuke fuska kamar amma ta dole... Mummy tace "how about the sch" kamar zatayi kuka tace "mummy".. "Uhmm tell me what happened" tace "mommy I went to dr josef office but he left kuma nasan daddy baze saurareni ba" "ai laifin Ki ne" cewar mummy... "But mummy ana dole ne nace bana so kaf cikin mu ya rasa wanda ze zaba a rep seni" fannah ta fada tana tura baki "what's there koda baki so you shouldn't have show him directly that bki so.. And assignment din mutane da kikayi keeping a hannun ki is that the right way to show him bakyaso? " shiru kawai tayi ba tare da tace komai ba a haka ta tuttura abincin ta tafi daki ta kwanta... Bacci ne ta kwasheta bata tashi ba se bayan la'asar shima seda mommy ta aiko hisam ya tasheta snn.. Ta bude idanu tana kallon kyakkyawan yaron da baze wuce 10yrs ba.. Tace "daddy ya dawo.. Yace mata "Aa.. Hararansa tayi snn ta tashi ta fita zuwa dakin mummy dan dama tana fashin sallah.... Koda daddare da daddy ya dawo dari dari take kar ya mata maganat dr josef.. Amma shiru nrml har suka rabu.. Wnn ne yasa tayi tunanin kila ma ya hakura dan haka goben ma baxataje ba se jibi... Dan wahaka washe gari har 9 bata tashi ba.. Ji tayi muryar daddy yana tashin ta bude idanun ta masu cike da bacci tayi ta daura akan daddyn nata wanda suke kama sosai idanun ta girar ta da kalar fatar ta duk tasa ce. Domin kau idan mummyn ta zata biyo haske to seta fi haka haske nesa ba kusa ba lips dinta ne da surar jikin ta ta dauko na mummyn ta amma komai dadyn ta ne se kuma wasu abubuwan..... yana mata wani kallo yace "well so na zaba tsaran wasanki ko" girgiza kai tayi tana jin wani kuka yana taho mata dan ita a rayuwar ta bata son fada barin ma na daddy... yace "we're mates ryt?kinyi misbehaving and ask you to do something you refuse laifi biyu knn".. Tace "no daddy i went yesterday but he left"... "Uhmm he left and what are you suppose to do today"... Kasa tayi da kanta tace "i'm srry" yace "I don't lyk this character of you.. And na baki 30munites to submit those assignments... if you like add a minute you'll see the other side of me ur tym start now" daga haka ya fice.. Tashi tayi tana rike kukan ta.. Cikin 5minutes tayi wanka.. Ta fito da sauri ta shirya ta fito rike key din mota da takardun a hannun ta dan ko bag ma bata tsaya dauka ba... Babu kowa parlon se dady sallama kawai ta masa ta fice tana danne kukan ta.. Tana shiga mota kukan ya kwace mata. Haka ta isa har sch tanayi... Tanayin parking ta goge hawayenta ta fito rike da takardun.. Cikin sauri sauri ganin tym na tafiya... Bigewa tayi da mutum.. Duka takardun suka watse a kasa... Da sauri ta dago tana kallon wanda ya bugetan da yy wucewar sa be ko kalli inda take ba bare ma tasa ran ze tayata kwashewa.... Kama kugu tayi tace "hey mr man".. Kin juyowa yy yacigaba da tafiyar sa.. Da sauri ta sha gaban sa "hey didn't you hered me"... Dan kallon yy yana zuba mata manyan idanun sa snn yace "yes! how mey I help you".. Ranta ne ya kara baci ta danne take "are you asking me? Look at what you did. " ta fada tana nuna masa papers din kamar zatayi kuka.. Shima kallon papers din yy kafin ya juyo yace "oh I see"... Daga haka yy gaba yabarta a nan.... Kamar ta bisa ganin irin rainin hankalin da ya mata se kuma takoma tana kwashewa ganin tym dinta na tafiya.. Tana addu'ar Allah yasake hadasu wata rana... Office din Dr Joseph taje taci sa'a tana knocking yace ta shiga fuska Hade ta gaisar dashi... Ya dago yana kallon ta ya nuna mata wajen zama ta zauna kafin yace "you cried" batace komai ba... Yace "what's ur problem common just do something but you can't".. Nan ma shiru.. Ya cigaba da abinda yake "submit and go my frnd if you lyk try me next tym" ita de batace komai ba ta aje ta fito... Koda ta fito seda taita dube dube ko zataga mutumin dazu haka de ta hakura amma tana sa ran duk ranar da suka sake haduwa se yasan ita ya latsa...... More comments more typing..... Urs Nafeesatuh.....😍😍 .... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle.. (2)✨ Koda ta dawo ta shigo parlorn har lokacin daddy ne kadae zaune.. Amsa mata sallamar yy ta zuba masa idanun ta dake nuna alamar tayi kuka snn murya na rawa tace "dad nayi submitting" yana mata wani kallo dake sa taji kuka yace "kin taimaki kanki"... Kamar kau jira take ta fashe masa da kuka... Ko daya bata son taga tayi abinda ze bata ma dadyn ta rai bataso taga yana fushi da ita sbd gaba daya seta jita wani so lonely sbd shi dady mutum ne wanda yake spending duka tym dinsa inhar yana gida a kansu....... Murmushi daddy yy shi kanshi baya iya jure fushi da ita.. Mika mata hannun sa yy alamar tazo... Aikam kamar jira take ta ruga ta fada jikin sa tana Kara karfin kukanta.. Bubbuga bayan ta ya shiga yi.. "Is ohk daughtee"... Cikin kuka tace "I'm sorry dadd pls ka dena fushi dani I feel so bad very bad daddyy"... Yana murmushi yace "to promise me bazaki karaba bazaki kara misbehaving ba" da sauri tace "Na dena dad".kara rumgume ta yy "common stop crying girly kamar ba jaruma ba"... Murmushi tayi tana kara shigewa jikinsa snn ta shiga sauke ajiyar zuciya... Sosai yake jin diyar tasa a cikin ransa yana sonta fiye da tunanin me tunani.. Ita da kanin ta kade yake kallo wadan da suke jinin sa sune kade ze kalla yaji farin ciki dukda kuwa yan uwan nasa suna raye amma sun masa nisa basa bukatar sa tare dasu.. Sosai abinda sukayi yake ci masa rai.. Sosai yake fushi dasu kuma shima yy zuciya dasu ya watsar dasu kamar yanda suka masa.. amma deep down inside him.. He missed them...he missed them very bad.but he is hurt... Shiyasa shima ya watsar dasu shiyasa shima ya manta dasu shiyasa shima yazo yacigaba da rayuwa with his own family da basu da yawa yasan suma zasuyi yawa snn ya manta dasu shima..... "Dady" Fannah ta kira sunan sa ganin yanda yy shiru.. Murmushi ya sakar mata yana jan kumatun ta kafin yace "muje muyi breakfast"... Gyada kai tayi suka nufi dining shi yay serving dinta snn ya fara bata tana karba cike da nishadi... Mummy ce ta sauko tana kallosu tare da kama kugu tace "waya baku ryt din taba min Abinci"... Duk zaro idanu sukayi suna kallonta kafin su kalli juna .. Dady ya nuna Fannah yace "itace tace muci".. Kwalalo idanu fannah tayi tace "ni kuma dad" ya gyada mata kai snn ya kalli mummy... Kafin mummy tayi magana fannah tace "mumm bani bace shine fa"... Zama mumm tayi tana karkada kafa.. Ku gama yau baku da lunch autana kawai zanba .... Daddy yace "sorry love" dauke kai tayi tana kallon fannah fannah ta dukar dai tana murmushi.... Aikam haka akayi da lunch tayi kane kane ta ja dan autan ta gefe tana bashi abinci tama ki kallon su dady da fannah da suke ta rarraba idanu.. Fannah tace "mummy" "shhh don't mummy me here"... Hisam ya juyo yana mata gwalo.. Ta balla masa harara... mummy tace "Au haka akayi Kinja maku autan nawa kike harara" da sauri dady yace "madam bnd horo da yunwa we can't take it anymore" ya fada yana langwabar... Hararan su tayi tace "oya kuzo badan halin ku ba" da sauri suka tashi suna murmushi... Suna gama ci Suka tashi suka koma parlor sukaci gaba da kallo ba tare da sun kalli mummy ba... Mummy tace "oh haka akayi zaku sani... Suma suka zauna suna kallon... Da da daddare daddy ya kalli mummy yace "madam how about the dinner".. Mummy ta dauke kai tace "yau ba dinner dana kade zeci abinci"... Mikewa daddy yy yace "mamana zokiji wani Abu".. Daga haka sukayi hanyar fita... ganin haka yasa da sauri mummy taje ta dauko mayafinta suka fito lokacin har su dady sun shiga mota.. Mummy ta bude baya ita da hisam suka shiga tana hararan dady tace "kafar mu kafar ku.".. Duk dariya sukayi snn dady yaja motar suka fita.. Yawo sukayi sosai sunyi ciyeye iri iri.. Se 11 suka dawo daga nan kowa ya neme makwancinsa haka suke rayuwar su cike da farin ciki su hudu se kuma abokanai basu da wani family da zasu ce nasu ne........ karfe takwas Na safe fannah ta gama shiri sanye cikin wata doguwar riga ashe mai stones.. Rigar ta mugun yi mata kyau seta kara ma fatar ta kyau ta yafa veil din rigar gashin gaban kanta sun kwanta luf luf tayi wani kyau duk da ba kwalliya a fuskar ta 9 ne lectures dinta dan haka tea kadai tasha ta dauki car keys dinta da jakar ta ta fito... Cikin 15minutes ta kawo apartment din su maryam koda taje.. Seta iske maryam se lokacin ma zata shiga wanka... Dafe kai Fannah tayi tace "ai nasani bama ki shirya ba kk ce mun kin shirya" da sauri maryam ta shige toilet tana dariya ... Fannah tabi toilets din da harara... Snn ta fara fito mata da kayan sakawa dan tasan wnn ma wani bata lokaci ne inde wajen maryam ne...bata wani dade ba ta fito daga wankan tayi shafa snn ta saka kayan da Fannah ta fito mata dasu . Snn ta dauko hand bag dinta da wayar ta dake ringing.. Tana kallon Fannah tace "kinga yaya khalil din nan tun dazu shiya hanani shiryawa..murmushi kawai fannah tayi suka shiga mota tajasu.. Maryam na cigaba da wayar ta... Ita de maryam da ya khalil din nan birgeta suke .. Gasu family guda kuma suna soyayya suna kuma so su kara creating wani family din se abin ke birgeta su kuwa su hudu inama taga dan uwan da har zasuyi soyayya tare.. She wish ace dan Nigeria zata aura amma ita kap masu sonta yan nan ne se other countries bata da saurayi dan Nigeria ko daya shiyasa bata da tym din duk wasu samarinta bama ta kulasu hakan yasa wasu ke mata kallon me girman kai.... Har seda suka isa snn maryam tayi sallama da khalil... Sun shiga inda ake lectures din bada jimawa ba lecturer din ya shigo dan haka duk suka natsu... Bayan ya fita ma suka dan samu break snn wani ma ya kara shigowa.. Suna fitowa Fannah ta shafa cikin ta tana kallon maryam kamar zatayi kuka tace "yunwa"... maryam tace "ohk muje"... Maryam ce ta masu order suka fara ci.. Maryam tace "zomuje field din nan naji kamar ball ake".. Zatayi magana maryam tace "don't se no madam" kafin ma ta karasa magana maryam ta mike babu yanda ta iya haka ta dauki drink dinta ta bita ... Kafin ta karasa shiga wajen har maryam ta shige da dan saurinta.. Dan maryam bade son ball ba... Murmushi kawai tayi.. Tazo zata shiga knn taji an buga mata wani abu.. Drink din hannun ta ya zube jikin ashe din rigar ta... Ta rike hannun ta dage mata zugi tace "ouchh" tana bin hand ball din da ta fadi a kasa da kallo... Bata gama tunanin daga Ina ball din take ba taga wani ya duka ze dauki ball din.. Yana sanye da kayan sport.. Da suka mugun amsar jikinsa snn suka dace da fatar jikinsa wacce take ita ba baka ba, ba fara ba, ba kuma wanka tarwada ba. Dan tafi ta wankan tarwada haske.. Irin golden brown skin nan ne me shining wacce ta hadu da hutu snn kallo daya zaka mata kasan tana samun kulawa ta musamman... Jikin sa a mummurde dan daga gani yana sport da gym.. Dagowa yy bayan ya dauki ball din ya juya ze tafi.... Ware idanun Fannah tayi ganin guy din jiya ne daya bigeta... Da sauri Fannah tasha gabansa cike da fushi tace "hey you"... Tsayawa yy tare da Zuba mata manyan idanun sa da suke farare tass snn ya dage gira daya alamar what.? ... hakan ya kara kular da ita ganin yanda ya mata cikin kuluwa tace "what's ur fucking business with me why are trying to ruin me?"...... hannun sa daya tusa cikin sumar kansa tare da dan cizar lips dinsa wadan da suke pink sosai.. Kafin a hankali ya bude baki in a very low voice yace "did I knw you?"..... Ji tayi kamar ta kifa masa Mari ganin bnxar tambayar daya mata.... ganin yana niyar tafiya ya barta tsaye yasa ta kara shan gabansa kamar zatayi kuka dan har muryar ta ya fara rawa cike da masifa tace "which kind of stupid question are you asking who knw's you too who even care about you just stay away from me stop pretending that you don't knw what you did the other day and look at what you did to me today" ta fada tana nuna kayanta da suka baci da drink tace "you hit me with ball and you can't even look and say srry which.... " "shhhhhhh" ya katse ta ta hanyar daura soft fingar dinsa a kan tattausa lips dinta.... Ya dan ya mutsa fuska murya kamar amma sa dole yace "don't shout I feel headache"..... Daga haka yy gaba ya barta tsaye cike da mmki da haushi.... Tabi bayan sa da kallo a hankali tace "who is he.. Where is he from".... Ta tambayi kanta... Shide Na farko ba English bane ba Indian bane ba kuma African bane snn ba American bane.. But he looks like irin kyawawan black Americans din nan ko kuma yan sudan kokuma Nigerians din nan da kudi da hutu ya masu yawa... Taba ta akayi shiyasa ta juya da sauri.. Maryam ta gani tace "ya baki shigo ba wai zomu shiga pls" fannah ta fizge hannun ta tace "dallah malama rabu dani ai duk ke kika jamun abinda akamu... Se a lokacin ta lura da kayan Fannah da suka baci.. Rufe bakin ta tayi tana hana dariyar ta fitowa.. "Ya haka Fannah what happened to ur cloth" fara tafiya fannah tayi tana fadin "nayi gaba idan baki biyoni sekin taho"... Binta maryam tayi tana tura baki can kasa kuma dariya ce ke cinta.. Fannah kau tunanin yanda zata rama Abinda wnn bawa ya mata take.. Suna shiga mota maryam tace "wai meya faru" ... Bnx Fannah tayi da ita.. Ta kunna motan hakan yasa itama maryam tayi shiru...... Reverse Fannah tayi... Taji maryam tace "wow what's a handsome guy gsky guy din nan hadu".. Kallon maryam da ta wani dunkule hannu tana ware ido fannah tayi... Kafin ta kalli inda take kallo.... Da mugun mmki take kallon guy din nan na dazu ne.. Batasan lokacin da ta figi motar tayi gadan gadan wajesa ba ba.... A rude Maryan tace "ke are you ohk" tana zuwa gab dashi kamar zata bigesa ta danna masa wata irin hon... Hakan yasa ya juyo yana kallon motar... Fannah ta zuje glass din tana masa wani bnxan kallon dan mugun haushin sa take ji rasa mema zata masa tayi kawai seta dauko tissue din dake gaban motar ta ta jefa masa tace "stupid" tare da jan wani dogon tsaki snn taja motar ta da mugun gudu tabar wajen... Dafe kai maryam tayi kamar zatayi kuka tace "kee me kike tunanin kin aikata what's wrong with you ki jefi mutum ki masa tsaki kinsa kuwa wnn babban wulakanci ne" dan murmushi Fannah tayi dan ko ba komai taji sanyi a ranta... Maryam tace "amma kinsan abinda kikayi ba kyautawa bane ba ko"... Kamar Fannah zata maketa tace "ni abinda ya mun kyautawa ne ai ko" ta fada tana nuna jikin ta... Maryam tace "wai dama shine"... tabe baki Fannah tayi tace "wnn ma ba shine na farko the other day bugeni yy ya tafi ya barni da kwashe takardu yau kuma he hit me with ball and just pass kamar be ganni ba dana masa magana se cemun yy zan saka masa ciwon kai who is he.. who the hell he is da zan zauna yana mun abinda ya ga dama na kyalesa wlh kadan ya gani... Mtswww" dariya sosai maryam tayi tace "well i like this game bana so ya kare dan ina son kara ganin guy din nan da ya hadu over"... Tsaki Fannah tayi tana jin haushin maryam din.... A apartment din maryam tayi wanka ta saka kayan ta snn ta fito dama already maryam ta dafa masu abu me sauki kafin ta fito...zama sukai suna ci.. Maryam ma tsakura kawai take dan rabi waya suke da khalil... Can Fannah ta dago tace "ke madam kici abinci wayar ta isa haka" dan ita Fannah bata cika son waya ba bata ma da wani tym din samarin bare tayi wata waya dasu... Maryam tace "yace ya kusa zuwa ya gudu Nigeria dake ciranin a kasar wasu ta isa haka yakamata a dawo gida"... Dariya sosai Fannah tayi tace "kice masa yazo ya tafi dani"... Maryam ta fada masa snn ta dago tace "yace ai na kusa komawa se ki bini.... " dariya kawai Fannah tayi batace komai ba. Se taji inama ace ta bita.... Bayan sun gama cin abincin maryam tace "ke wlh so nake naje gida I tried alot dan mun gama wadan nan practicals din da zamuyi zan je nayi ko sati ne kokuma idan mun samu intervals"... Fannah na gyara veil dinta tace "Allah ya kaimu" daga haka ta dauki bag da keys dinta tayi gaba maryam ta rakota ta shiga mota ta tafi gida.... Tana shiga parlor hisam dake zaune yana kallon cartoon ya rugo da gudu ya rungume ta.. Itama rungume sa tayi cike da son yaron tace "Autan har ka dawo" gyada mata kai yy.. Ta jasa suka wuce bedroom din mummy... Gaisar da ita tayi.. Mummy tace "ur food" dan ya mutsa fuska tayi tace "mom I've already eaten a wajen maryam may be later ynx bacci nake ji I need some rest".... Bedroom dinta ta wuce ta canza kayan jikin ta tare da fadawa saman bed dinta mai taushi. Tana lumshe idanu.. Gaba daya se taji duk ba dadi da maryam tace mata zata tafi tasan she will be so lonely dan da ita kadai ta saba se vaneesa da suke good tym sauran sede gaisawa sama sama.. Setaji kamar ta bita itama taje taga family dinsu taje tace masu itace Khadeeja diyar Muhammad Radda suyi yanda zasuyi da ita... Ita de a yanda dadyn ta yace mata da ta matsa tana son sanin danginsu yace sude baban su sunan sa Alhaji Aliyu Radda su yan katsina ne but suna zaune a Abuja sede sallah da duk wani taro na family suna yinsa A katsina suna da family house a Katsina da Abuja.. Alhaji Aliyu Radda ba ba boyeyyen mutum bane sananne ne sosai dayawa an san family din Radda a Nigeria.. Matan Alhaji Aliyu biyu Amina da khadija snn yaran sa takwas biyar maza uku mata... Amina nada biyar (Ibrahim, maimuma, Ahmad, Aminu, da kuma sa'adatu) khadeeja kuma nada (Rabiu, Muhammad se autar su Raheena)... Ibrahim ne baba se maimuna se Ahmad se Aminu shida Rabiu kusan sa'anni ne se Muhammad se sa'adatu da auta Raheena.... Duka matan Alhaji Aliyu basu da matsala mutane ne masu sanyi snn suna hakuri da juna shiyasa suke zaman lafiya ba'a jin kansu Alhaji Radda kau yana da zafi sosai snn yanada tsatstsauran ra'ayi ya matukar son yaransa sosai snn tsaye yake a kansu be yarda kayi ba daidai ba se ka karbi hukunci wnn dalilin ne yasa suke kiyayewa... Kuma kusan duka yaran shi suka dauko zafi Ibrahim, maimuna, Ahmad, Rabiu, Aminu da Raheena duk zafin sa suka dauko Muhammad ne kawai se sa'adatu sune suka biyo iyayen su mata amma duk in sukayi fushi ba kyau...duka yaran sa a kashen waje suke karatu mata ne suke yi a Nigeria Alhaji Radda tsaye yake wajen karatun yaransa both boko and islamiya..duk wanda ya dawo se yanemi mata cikin yan uwa can katsina ya aura .. Hakan kau Akayi.. Baffa dan sunan da suke kiran Alhaji Radda knn.. Yana mugun ji da Muhammad dan shine autan maza da kuma kasancewar sa me hakuri yawanci duka yaran sa kasashen larabawa suka tafi karatu sbd yana ganin kasashen turawan nan lalacewa yara suke shiyasa be yarda ya kai dansa can ba.. But daga kan Ahmad ganin shi yaje America ya samu da kyar ya yarda yaje can ganin har yagama karatunsa be lalace ba yasa ya yarda ya kai Muhammad england da ya samu.. sosai Muhammad ya mayar da hankali a karatunsa be dawo gida ba se bikin yayunsa Aminu da Rabiu lokacin Family din sun dan fara samun yara sbd yaran Ibrahim da maimuna da sa'adatu duk mata matar Ahmad de bata haihu ba.. Da yake kowa yana da katon gidan sa a wajen se yy kamar wata estate dan Baffa baya so yaran sa suyi nisa dashi duk da idan kayi aure zaka iya tafiya kasar da kaga dama ka zauna Amma be yarda ka zauna can ba... A lokacin ne akayo wa Muhammad caa akan daya dawo zasu sha biki dan ga matar sa nan sakeenah datake bala in sosai tana jiransa murmushi kawai yy dan shi kodaya baya son sakeenah halinta be masa bayajin ze iya auren ta sede yasan da wuya yan uwa su yarda yaki auren Sakeenah sede su bazasu gane me ya gani tattre da ita ba kodaya tarbiyyarta bata masa ba hasali ma yana da wacce yake so da suka hadu anan Uk din sede ita din ba muslma bace........ More comments more typing....... ✨✨✨ Urs Nafisatu😍 ........ *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle.. (3)✨ *Not edited* Bibdiya a UK suke saune su yan bautar rana ne sun hadu da Muhammad lokacin tana shekarar ta ta farko a sch shikuma yana ta uku sun fara ne daga abota har abin ya zamar masu soyayya.. Bibdiya bata yarda da addinin su ba KO daya ta dade ta naso ta shiga Addinin musulunci sede tana tsoro dan tasan yanda iyayenta suka tsani musulmai har kashe ta zasu iya yi.. Tunda suka hadu da Muhammad ta nuna masa tana son Addininsa ya dauki aniyar ze musuluntar da ita kuma ze aureta..... Wnn knn Lokacin da ya koma bada jimawa ba sukaje wajen wani malami bibdiya ta karbi Addinin musulunci inda ya saka mata suna Halimatu.... A boye Ta fara Addinin ta a gidan su batare da sanin kowa ba... Sede watarana Muhammad na gida bibdiya tazo wajen sa tana kuka jikin ta duk sahun bulali wani waje duk ya farfashe tace iyayen ta sunce se sun kashe ta inhar bata bar masu gida ba tayi tayi ta fahimtar dasu amma sunki... Daukarta Muhammad yy zuwa gidan su amma se iyayen suka masu korar kare suka ce basu ba ita... Daga nan zamanta ya dawo wajensa gidansa take kwana take komai sede yasan zaman su haka baze yiwuba babu aure hakan yasa ya yanke shawarar idan yaje gida ze sanar da iyayensa game da Halimatu yasan zasu ji tausayinta su aura mashi ita.... Sun dade kafin Muhammad ya samu waya daga gida na cewar family dinsu an haifi maza da aka dade anaso wato jikoki maza dan duk mata ake haihuwan masu.. Matar Ibrahim ta haihu haihuwa ta uku knn maimuna haihuwa ta uku knn ta se Ahmad da yy ta farko wanda se ynx ya samu haihuwa matar sa ta haifi namiji itama se Aminu da be dade da aure ba shima namiji matar Rabiu ce kawai ta haifi mace ita tabiyo maza duka befi kwana bibiyu ba tsakani.. Hakan yasa Baffa ya shirya gagarimun suna dan murnar wnn haihuwa da ya samu a lokaci daya...bikin sunan aka hade su gaba daya shiyasa duk wanda baya kasar ma ya dawo wato Muhammad da Ahmad knn shi dama Ahmad matar sa a can America ta haihu haka ma matar rabiu a Sudan... Dan haka kowa ya dawo wnn biki na suna .. Taro akayi sosai nagani na fada inda yara sukaci sunan su yaron maimuna (Usman) suna ce masa Sultan yaron Ibrahim (Umar) suna ce masa faruq yaron Ahmad (Aliyu) suna ce masa haydar but sbd sunan baffa ne se suke ce masa Amoon, yaron Aminu (Abubakar) anace masa sadeeq, yarinyar (Aisha) suna ce mata humaira.. Ahaka ya saka duk sunayen sahabbai... Alokacin ne aka tasa Muhammad gaba akan ya shirya ba dan saura shekara daya ya gama karatun fa ga sakeenah nan tana jiran shi dan a hada dana Raheenah... Anan ne yake ce wa mamansa yana da wacce yake so ya mata bayanin ta da komai nan tace fafur bata yarda ba karma ya kawo wnn tunanin dan baffansa baxe saurare sa ba hakan yasa yace "to shi ne nan da shekara biyu dan yana so yadan fara aiki a can ne sbd shi tun ma kafin ya gama harya samu upper yanaso yafara aikin kafin yy aure.. Da wnn suka yarda shikam jikin sa yy mugun sanyi yana so daga haka ya kara shekara daya lokacin halimatu ta kara tun ta daga nan tasamu abinyi amma yasan ynx yy aure besan inda ze aje ta ba.... Koda ya koma sosai suka shaku da Halimatu seda ya share shekara har uku be dawo ba ko bikin Raheenah daurin aure kadai ynxo be tsaya sunyi magana a kansa ba..a lokacin kuma ankara haihuwar yara maza Rabiu yy fu'ad Ahmad ma ya kara salim snn sa'datu tayi Habib... Hakade... Ganin Muhammad yana shirin share shekara ta hudu ne yasa Baffa ya dasa Aya a kansa ya fara tunanin something is wrong duk da yasan aiki yake se yaji gama daya hankalin sa be kwanta da zaman sa can ba aure ba.... Muhammad kau aiki yake sosai kudi sun zauna har yagama gida halimatu ma suna exams dinsu ta karshe ne yanaso ya gabatar da ita ga iyayen sa amma yana tsoro baze iya aure ya barta ba sbd besan yanda zatayi ba zata iya komawa ruwa Ranar kwatsam sega baffa shida Ibrahim a parlor suka iske Halimatu tana karatu... Wani kallo ya mata kafin ya daka mata tsawa yace mata daga da ina... Tsawar da baffa yy ita tafito da Muhammad daga daki... Cak ya tsaya ganin su Baffa... Baffa yace "me wnn take a gidan nan" kasa magana yy gaban sa na faduwa baffa ya girgiza kai yy yace well LA kyau ta to ta gaggauta barin gidan nn kai kuma kafin jibi na ganka a Nigeria amma ma bani kunya... Daga haka suka fice cike da fushi.... Zubewa Muhammad yy a wajen yana kallon Halimatu data rude cike da tsoro.. Yama rasa me zeyi kawai ya yanke shawarar ya tafi da ita ya masu bayani haka kau akayi a ranar suka wuce Nigeria da Halimatu da take cike da tsoro... Muhammad tawa baffa bayanin komai da kudinsa akan halimatu se baffa yace "Allah ze bashi lada amma baze yarda ya aureta ba dan baze iya hada jini da ita ba nan Muhammad yace shifa se ita dan baze iya auran wata ba baze iya rabuwa da itaba sbd shine silar rabuwar ta da iyayen ta nan Baffa yace sede yanemi wani uban bade shi ba... Hakan ya daga hankalin Muhammad gashi duk yan uwansa sun juya masa baya seda Muhammad ya hadasa da Liman da kuma wani malam hamisu snn ya yarda aka daura auren Muhammad da Halimatu sede me a ranar Baffa yace yabar gidan ya cire sa daga cikin jerin yaran sa baya bukatar ganin sa shide be masa baki ba amma baya son ganin sa kusa dashi.. Hankalin Muhammad ya tashi gashi cikin yan uwansa babu me masa magana se sa'adatu da Raheenah... Yana ji yana gani yabar gidan mahafinsa sukazo suka ci gaba da rayuwa da Halimatu tana yawan cewa su su koma su roki gafara yasan zasu hakura yace aa ta bari se sun haihu yasa baffa ze yafe masu... Halimatu bata haihu ba seda suka shekara hudu ta haifi yarta kyakkyawa ya sakawa yarinyar sunan mahaifiyar sa wato khadijah.. Daga nan suka dauko hanyar dawowa Nigeria cike da farin ciki da kuma sa ran baffa ze amshe su.. Lokacin yaran duk sun girma da dan wayonsu .snn an hafi suma mata yan jarirai dasu akwai yusrah, sumayyah, jidda, fareeda, da Hafsat.. Duk kwanaki ne tsakanin su.. .. Yanda Muhammad yy tunani ba haka bane dan baffa cewa yy ya bar masa gida baya bukatar sa baya bukatar ganin sa yacire sa daga jerin yaransa da haka yatafi ya basa waje... Kuma ko yan uwansa babu wanda ya nuna yy farin ciki da ganin sa kodan baffa ya nuna baya bukatar sa knn... Hakan ba karamin cin ran Muhammad yy ba yaji shiko baze kara zuwa wajensu inhar basu neme sa ba yaji kasar ma bayason ta... Tun daga nan suka dawo UK da zama suka cigaba da kula da khadeeja da suke cema fannah sosai Muhammad yake son fannah dan yana ganin bashi da wata dangi sama da ita se matar sa dake mugun yi masa biyayya yana matukar alfahari da ita mace ce mai roko da addini da sanin yakamata ya daga sosai wajen koya mata hausa ta kau rike kamar yarenta.. Snn wasu al'adun hausar ma duk sunayi dan yanaso Fannah ta san yaren ta kuma alhmdullah ta taso cikin sa.. Duk wata soyayyar su na kan fannah dan ita kade suke kallo a matsayin dangin su snn ita kade suka haifa se da ta shekara tara snn suka mata kani Aliyu suna ce masa hisam suke nan su hudu suke rayuwar su se abokanai na mutunci tun mummy na masa maganar komawa Nigeria harta dena dan tasan beso koda Fannah ta matsa tana so ta tasani dakyar yabata lvr ranar kau yini yy suku ku dan kamar an fama masa inda yake masa kai kayi.. Shekara goma shatara knn be taka kasar sa Nigeria snn be ga wani dan uwansu ba... Amma yana dan jin lvrin su kamar Ahmad yana US dan rabi rayuwar sa anan yake rabi kuma a Nigeria shida iyalansa rabiu ma yana dan zama sudan haka ma Ibrahim yakan dan zauna Us amma ba kamar Ahmad ba... Sede basu taba haduwa ba.. Snn babu wanda yasan gidan sa... Daddy yy arziki sosai kamar yanda yasan suma family dinsu sun kara akan dan familyn Radda ya kara bunkasa wurare dayawa ansansa shiyasa shi ya dena amfani da Radda sbd bayaso wani yaji lavarin sa koyasan inda yake haka ma su fannah baya musu amfani da Radda duk da wasu sun riga sunsan sa da Radda amma abin da sauki... Wnn knn .... Dan lumshe idanu tayi a hankali bacci ya dauketa.... Se gab da azahar ta tashi snn tayi sallah ta tafi dakin mum can suka zauna har daddy ya dawo sukayi dinner tare.. Snn ta koma dakin ta tahau chat... Bata wani jima tanayi ba ta sake kwanciya wani baccin se safiya washe gari friday basu da lectures dama practical ne zasuyi ta an daga se Monday dan wani sabon doctor ne ze zo ya masu bayani akan wani surgery na ido... Weakend dinta maryam ce tazo sun dade suna fira da shirme a gida kafin su tashi suje gidan su Vaneesa daga nan suka fancama yawo cikin gari... Ranar Sunday kuma wuni tayi tana research game da surgery din da zasuyi gobe dan ita tanaso taga tana communicating a class Fannah yarinya ce me kokari da ko a department dinsu masu irin kanta kadan ne.... Monday... Tsaf ta gama shirin ta ta dauki komai da take bukata ta dauki labcoat dinta ta fita.... Koda taje apartment din maryam har ta gama shirin ta a nan wajen maryam tayi breakfast daganan suka wuce a babban teaching hospital din dake sch din tayi parking suka shiga ciki sunzo gab da zasu shiga lab din ne ganin kowa da labcoat yasa ta fara zare idanu ganin babu tata a hannunta maryam ta kalleta tace "hey girly where is ur labcoat?" Dafe kai Fannah tayi "oh god na barshi a apartment dinki" maryam ta zaro idanu tana duba wrist watch dinta snn tace "huh is already tym bamu san halinsa ba kar mu fita ya shigo kokuma bari na kira maid dita seta shigo taxi ta kawo ko" gyada kai Fannah tayi tana tunanin Allah yasa kar ya shigo dan bata sani ba ze barta ta zauna ba labcoat koko... Bakin kofa suka tsaya suna jira da adduar Allah yasa tazo kafin doctor din ya shigo... Sede addu'ar ta bata karbu ba dan mutane ne suka fara shigowa ana natsuwa cewa gashi nan... Zuwa sukayi suka zauna gaban Fannah se faduwa yake mutane se kallon ta suke ganin bata da labcoat.... Tsit akayi sbd shigowar sa.. Yayinda lokaci guda gaban Fannah ya yanke ya fadi lokacin da ta daura idon ta akan guy dinta da ta gefawa tissues sanye cikin suit blue black da suka matukar amsar sa snn suka dace da fatar jikin sa gashin kansa da yake baki yasha gyara inda ya kwanta lufluf kyawawan idanunsa sanye cikin farin glass se yakara ma fuskar sa wani kyau lips dinsa da suke pink se ya kara wani haske... A tare maryam da Fannah suka kalli juna cike da tsoro.. Kallon sa sukayi jin cool voice dinsa na ratsa kunnen su... "Am Dr. Amah nice meeting you all" a tare akace "welcome sir"... Dan binsu ya rinkayi da idanunsa yana nazarin su kafin ya sauke su akan Fannah.. A lokacin ji tayi kamar ta shide sbd tsoro ko maryam da ba ita ake kallo ba dauke numfashi tayi.. Yana kallon ta da kyau yace "hey you".... Daga mayan idanun ta tayi ganin ita yake kallo yasa Muryar ta na rawa tace "si...sii.. Sir" yace "where is ur lab cloth" wani miyau ta hadiye ganin yanda kallo ya dawo kanta tace "sir.. I.. I.. Forget ..t..it but its on the..way.." Katse ta yy yana daga mata hannu kafin ya dubi sauran yan class din yace "class a medical student is coming into the lab for practical without lab cloth is that student a serious student" a tare akace "no sir"... Juyowa yy yana kallon ta tare da nuna mata kofa yace "out of my class" muryar ta na rawa tace "sir.. am srr... " "I said out my Frnd".. Ya katseta cikin tsawa... Da sauri ta fita tana danne kukan da ya taho mata... Bata son missn class din nan ko kadan ko daya batayi marhabun da cewa wnn shine doctor dinsu ba bata fi minti biyu da fita ba aka kawo mata labcoat din ta dawo tana kuyo cool voice dinsa inda yake bayani cike da kware.. Seda ta saita natsuwar ta kafin tace "permission to join the class sir".. Wani kallo ya juyo yana mata kafin ya dauke kai yace "come in but stay by the door and keep standing ur punishment for coming late".... Tsayawa Fannah tayi tanajin kamar ta tafi dai dai class din is very important da wlh bata zama.. Tana kallon yanda yake kowaya cike da kwarewa kuma ana ganewa ynx ana masu daga farko ne kafin sucida gaci... Ana masu bayani ne dallah da komai 4wks zasuyi sunayi snn su duba result...tym na kurewa yace "who is ur class rep"... Nunata akayi.. Hakan yasa ya kalleta shima kafin ya kallesu da mmki yace "did she deserve or have any qualities of being a leader?" Shiru duk akayi ta be baki yace "well I knw she don't even know her responsiblity so class we shall meet next week bye" daga haka ya shige wani office dake Lab din.... Fannah ce farkon fita tasamu wani waje ta zauna ta fashe da kukan da take dannewa... Maryan ce tazo tana lallashin ta sbd tasan she's is hurt ya dizgata over... Vaneesa ma ta fara bata hakuri.. Seda ta dena kukan ne maryam tace "mujeki basa hakuri tun kafin abun yy nisa babban course yake daukar mu rasashi matsalane... Gyada kai kawai fannah tayi tana danne bacin ranta zatajene kawai sbd tana tsoron caurse dinnan... A office din suka samesa tsaye yana gyara wrist watch dinsa suka gaisar dashi dage gira yy batare da ya amsaba yace "what?".. Maryam ta zunguri Fannah... Murya ba rawa Fannah tace "sir am..am sr...srry for the other and today pls forgive me is a mistake sir".... Ta fada kanta kasa... Budar bakin sa se cewa yy "can I have my way pls" ya fada cike da wulakanci ba shiri suka matsa ya fice ya barsu tsaye kamar gumaka..... Juyawa Fannah tayi ta fice tana share hawayen ta da sukaki tsayawa suna fitowa maryam na iskota.. "Pls Fannah calm down everything will be settle ohk"... Cike da tsiwa Fannah tace "let it continue be like that I will not apologize again because I hate down grading i can't take it wlh"... Maryam tace "Fannah you knw this not the solution ryt just calm down lets find a way to settle this kinsan de kece a kasa ko" cike da masifa Fannah ta bude baki zatayi magana maryam tayi saurin rufe mata baki ganin Dr. Amah din yazo ze wuce ta saitin su.. Harara fannah ta zabga masa yayinda maryam tayi saurin gaisar dashi ganin ya juyo sun hada ido .... Kafin ya Amsa Fannah taja wata tsuka tabar wajen duk binta sukayi da kallo kafin ya juyo ya kalli maryam da take wani zare idanu cike da tsoro... Murmushi ya sakar mata wanda seda taji kamar ta shide itama ta mayar da yake snn tabi bayan Fannah da sauri...... A garden ta iske fannah ta kifa kai tana na kuka rungume ta maryam tayi kafin ta kama hannun ta sutafi wajen mota... Maryam ce ta jasu ita ta kai Fannah har gida rudewa mumm tayi tana tambayar meya faru... Maryam tace "kanta ne ke ciwo"... Dakin. Fannah ta shiga maryam na kallon Fannah tace "fannah just think of what you did kin kyauta knn" fannah ta tabe baki kafin tace "kawai bazaki gane ba maryam" shhhhhh maryam ta katse ta "naji but a matsayin ki na dalibar sa yakamata ki basa hakuri koda kau me ya maki dole ki sauke kanki kasa"... Tana gama fadin haka ta fice bayan ta aje mata key din motar ta.... dan tabe baki fannah tayi tanajin wani irin haushin Dr. Amah din.. Lumshe idanun ta tayi a hankali bacci ya dauke ta...se 2 ta tashi da sauri tayi wanka ta tayi sallah snn ta fito cin abinci... Mumm da hisam na parlor dining ta wuce ta zubo aplate snn ta dawo parlor ta zauna tana ci.... "Meya sakaki kuka a sch yau"... Ajiyar xuciya ta sauke tasan inhar tayi karyar ciwo mumm zata gane ta... Tace "mumm is just misundersterding nida wani lecturer"... Mumm ta gyada kai cike da daure fuska tace "I see can you start growing da har kika fara samun matsala da lecturers dinki so listing to me attentively kije kisamesa and apologize if not I will show you the real me ai naji tym din da maryam na maki maganar kinaso ki zama masiffiya ko?" Kamar Fannah zatayi kuka tace "am srry mom i'll apologize".... "Better"... Daki fannah ta koma idanun ta cike da hawaye wlh da ba dan mummy ba sede sucigaba da tafiya a haka...... More comments more typing... ✨✨✨ Urs Nafisatu😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle.. (4)✨ Washe gari kamar yanda tayi alkhawari sukaje lab din domin tambayar office dinsa.. Aka masu kwatance cikin teaching hospital din suka shiga direct inda office dinsa yake sukaje.... Hadadden office ne Wanda daga gani kasan meshi babba ne... A ran fannah tace "dole yy wulakanci yana jin kansa sama".. PA dinsa suka tambaya anan aka tabbatar masu be zo ba. bama ya zuwa se yana da aikin da zeyi kamar surgery ko zema student class da kuma yan minor things da ba'a rasa ba.... Haka suka juya jiki a sanyaye... Washe garima suka gama zagayen nemansa baya nan in takaice maku seda sukayi 4dys suna nemansa amma kome kama dashi babu ranar sun gama zagayen neman su sun gaji suka yada zango wani garden Wanda yake shiru suka zauna... Maryam ta dubi Fannah da take ta wani daure fuska dariya tayi tace "easy mana love saki fuskar mana" kamar fannah zatayi kuka tace "wlh nagaji sbd dalili biyu yasa nake neman afuwar sa"... Mekewa maryam tayi tace "let me get something for us dan nasan harda yunwa take cinki" ficewa maryam tayi yayinda ta dauko wayar ta tana dannawa ... Kamar ance ta daga kanta ta hangosa daga can zaune cikin shigar kananan kaya yana amsa call.. Juyowa yy waya kare a kunnensa suka hada idanu... Da sauri ta dauke kanta gaban ta na faduwa.... dan dakewa tayi tana ganin wnn ma wata dama ce for her to apologize.. Hakan yasa ta tattaro duk wani courage ta tashi ta nufin inda take.... A hankali take tafiya toward him yana kallon lokacin da ta taho seda ya bari tazo gab snn ya mike ya nufi hanyar fita.... Cak ta tsaya tana kallonsa har ya fice.. Jiki a sanyaye ta juya hawaye cike a idanunta.. Tunda take bata taba ganin dan wulakanci da rainin hankali ba kamar sa..... Zama tayi bayan ta gama share hawayen ta tana daure fuska tanaji a ranta ta gama bin wnn mutumi har abada da sunan bada hakuri.... Koda maryam ta dawo bata fada mata komai ba ta ware suka cigaba da firar su... Tundaga ranar Fannah bata kara neman sa ba Monday... Seda Fannah ta tabbatar bata manta komai ba snn ta taho ta biyawa maryam sann suka taho yauma kamar wancan karon sun shiga bada jimawa ba ya shigo sanye cikin suit sede be sanya rigar saman ba se ya daura lab coat a sama.... Gaisar da class din yy duk suka amsa kafin ya fara bin yan class din kallo da lumsassun idanun sa har ya daura a kanta... Gabantane ya shiga faduwa amma seta dake ta daure fuskar ta... Cikin cool voice dinsa yace "class rep ryt?" Gira daya ta dage tana kallonsa cike da jin haushin sa.. Ya tabe baki kafin yace "any way come and stand by the door ur permanent position in my class"... Bnx tayi batace komai ba... Har seda ya juyo cike da isa yace "am I not talking to khadeeja".... Ba shiri fannah ta dawo inda yace cike da mmkin wnn bawa to ina ma yasan sunan ta... Harde hannu tayi tana zuba masa harara tana kallon yanda yake masu bayani gabadaya class din take da yanda kowa ke cooperating amma ita kam tayi shiru dukda kuwa ta sani shima kuma be tambaye ta ba be ma kalli inda take ba... Allah ya gani bata son tsayuwa amma ya zatayi ta nuna kamar be dameta ba..... A haka har ya gama ya fice .... Tabe baki tayi snn ta fice ko jiran maryam batayi ba taje inda inda suka saba zama ta tsaya.... Maryam taxo tana dariya tace "uhmm gsky mutumin nan yaci kai keda kowa ke kaffa kaffa yake ji dake shine shi yace ba haka ba wow I love this game can't wait naga karshen sa.."fannah da take danna wayar ta bata dago ba tace "i will be the winner while him the loozer" maryam na zama tace "uhm then after that what will be the next thing" tabe baki tayi tana mikewa tsaye "let me get us something"... Gyada mata kai kawai maryam tayi sbd wayar ta da tayi kara... Direct inda tayi parking din motar ta nufa snn ta nufi teaching hospital din... Office dinsa ta nufa.. Tama PA dinsa magana akan ya fada masa yy bakuwa.. Bajimawa ya dawo yace ance ta shigo ... Duk da gabanta na faduwa amma seda dake ta shiga a hankali sassanyan kamshin daya dake hancinta yasa ta dan rufe idanu office din very cool ya mugun haduwa... Dan kalle kalle tayi kafin ta hangosa cikin kujera system a gabansa yana dannawa koma dagowa beyi... Hankalinsa kwance just as handsome as he is...... Dakewa tayi kafin takarasa ciki batare da ta nuna ta damu da kin kulatan da beyi ba ya zauna cikin daya daga cikin kujerun da suke gaban table dinsa.... Cikin rashin damuwa da yana jinta ko bayaji tace "am not here to apologize, settle or any of the such let's continue the way it started or the way you want it I knw you have ur own reason for all what you're doing but no matter how it is or how it may be.. Knw one thing that at the end you will be the loozer because am ready for you".... mekewa yy duk tana kallon sa har ya isa gaban dispenser ya diba ruwa cikin mug yasha kadan snn ya dago suka hada idanu... Ya dage gira daya kafin yace "do you need water?"... Mikewa tayi tana tabe baki kafin tace "you need more" daga haka ta fice tana tunanin rainin hankali da kuma jin kai irin nasa... Komawa yy saman kujera tare da mug din ya zauna yana dan jujjuyawa kafin ya dakata ya saki wani murmushi tare da cizan dan lips dinsa yace "Khadeejah Muhammad Radda.. Yes you're ryt Aliyu comes to ur life with a reason but not as you think.. " ya daga kansa yana kallon sama tare da cizar lips dinsa... Yace "let's see the end of the drama"... nigerian dishes ta masu ordering da drinks se kuma yan chocolate da ta saya masu dan dukansu sha zaki ne koda ta dawo har lokacin maryam bata gama waya ba cin abincin ta farayi... Koba komai zuciyar ta ta dan mata sanyi daga abinda gayen nan ke mata tunda taje ta nuna masa ba tsoran duk abinda zeyi take ba....... **************** ****************** Haka suka cigaba dayi babu mai kula wani bata ganin sa se a class kamar yanda yace kuma a tsayen take tsayawa ta hade fuska kuma bata cooperating kamar yanda shima bai taba tabayarta ba sede duk abinda yake kaf babu wanda bata kwashewa a kanta kuma ta kula ana ganewa sosai.. A haka har sukazo na karshe inda zasu fara gwada aikin akan dabba kamar kullum yauma a tsayen ta tsaya kafin su fara.. Dan revision suka farayi yana tambayar question ana basa amsa duk question din daya tambaya babu wanda Fannah bata sani ba kuma tayi bris kamar ma bata class din.. Wani question ne ya tambaya kowa yy shiru an rasa me bada amsa.. Sarai Fannah tasan question din amma tayi shiru... Can batayi tsammani ba taji yace "young lady by the door"...... Gabanta ne yafadi dan ko daya bata dauka zece ita ba... Amma seta share tamaki nuna tasan da ita yake... Se ji tayi yace "Khadeejah can you answer the question".. Yanda yake kiran Khadeejah kamar shi ya rada shi yasa ta dan gyara tsayuwar ta tasan wulakanci ne yasa ya kirata ta bada duk ita ina ruwanta da class dinsu tasan idan bata fada ba ze iya dizgata kamar yanda ya saba... Dan haka ta dake tace "the questio?" cikin daure fuska tayi maganar.. Yan class de sun rasa wnn yar tsama dake tsakanin Fannah da Dr. Amah... Be fada da kansa ba se yace wani ya fada mata... Bayan an fada matan ta dubesa direct ta fada masa Answer din.... Ya gyada kai yace "well i knw the class need more explanation about it can you face the class and explain more to them just as a teacher"... Dan dage kafada tayi snn ta dawo daga gefensa tanajin yanda kamshin turaren sa yake shigar mata hanci... Dakewa tayi tare da aro courage ta fara bayani with confidence dan bata so kodaya ya rainata.... Cikin muryar ta me dadi ta fara masu bayani dalla dalla har abinda beyi tunani bama seda ta masu bayani tsaf bayan ta gama ta juyo tana kallonsa tace "thats what I knw about it any correction sir?".... Duban class din yy yace "perfectly correct you explained it perfect 👌 and for that I've forgiving you, you can go and sit down clap for her".... Nan da nan aka dauki tapi.. Fannah ji tayi kamar tace bata zuwa dan rainin wayo seda ma aka zo karshe snn ze wani ce taje ta zauna but deep down she's happy..... Zuwa tayi ta zauna maryam harda rungume ta dan murna.... Daganan suka fara gwada practical din akan idanun dabbar duk da shine keyi amma yana jeho masu question akai akai... Kuma da ya jeho se yace Khadeejah... Ita kuma kai tsaye ta basa amsa....... Sede idan har bece ita ba bata magana.. Can ya tambayi wani question kowa yy shiru babu wanda ya amsa kuma be nuna kowa ba.. Ganin kowa yy shiru ne yasa tafada cikin nuna halin ko in kula... Dago manyan idanun sa yy yana kallon ta... Gabanta ne ya fadi saura kiris ta rude amma ta dake tana tunanin kode ba daidai ta fada ba..... Wani murmushi ya sakar mata wanda seda ta kusa da burburcewa snn yace "wow are you this intelligent?. that's wow keep it up ohk" bata san sanda ta gyada masa kai ba sbd yanda ya tsare ta da idanun sa... A haka suka cigaba har aka tashi yau suka karkare se nan da 2wks kuma zasu cigaba tabi akan wasu mata man sauran kuma se a practical year dinsu zasu shigesu gadan gadan wanda shi kuma a asibiti zasuyi...... Tunda suka fita sedai maryam ta kalli Fannah ta fashe ta dariya.. Can dai da Fannah ta gaji tace "ke ya isheki"... Maryam ta ware hannuwa tace "that's wow.. Haka kuma abunku so wow finally the drama is coming to an end and I knw it will end so wow" ta fada tana kara fashewa da dariya Fannah ta ciza lips dinta tanaji kamar ta kama maryam da duka... Maryam ta tsaida dariyar ta tace "srry love but you knw what?"... Kallonta Fannah tayi tace "seriously I don't what this ur drama to end like serious" tsaki fannah tayi tana cill mata key din mota tana zama front seat... maryam ta shiga suka ta jasu kafin ta kalli Fannah tace "am going to Nigeria tomorrow ... morning flight inshaallah".... kamar Fannah zatayi kuka tace "so you're leaving you knw the sch won't be sweet without you".. Maryam tayi murmushi tace "srry dear I won't take long just a weak am missing mom"... Fannah ta jingina da kugera tace "any way I will miss you shaa my regard to mom" murmushi maryam tayi snn tace "inshaallah"..... Tare suka shiga gidan Fannah ta dade dan ji take kamar ta hanata tafiyar nan se yamma snn fannah ta dawo gida.. Wanka tayi ta sanya yan shimin kaya tare da daura rigar sanyi a sama snn ta fito dakin mummy ta shiga tare da fadawa jikinta cike da shagwaba tace "mummy" shafa sajen dake gaban kanta tayi kafin tace wani abu daddy ya shigo rike da hannun hisam... Kallon ta yy yace "mamana what's up".... Shagwabe fuska tayi kamar zatayi kuka tace "daddy maryam" yace "uhmm what about her"... Dan tura lips din ta tayi tace "wai Nigeria zataje"... Dariya dady yy yace "common ai bazata dade ba kinji" gyada kai kawai tayi tana kara shigewa jikin mummy..... Washe gari Fannah da wuri ta fita duk da lectures dinsu 10 ne Apartment din maryam taje itace ta kaita airport dayake jirgin nine ze tashi kuma 8 da wani abu suka je.. Dan haka suka tsaya jira.... Jin wani na waya da hausa yasa ta juya tsaye ta gansa ita de tana so taga wani dan Nigeria kuma bahaushe... Abinda taji ya fada ne yasa tayi saurin kallon sa... "No karka damu jiya mun hadu da Amoon Radda ai.. dan haka flight din mu na sauka zan wuce kano ba sena shiga cikin abujan ba... Naji dadi ai Dana samesa tunda shima yace bai jima da shigowa UK din ba da kyar nasumu numbern sa....."..... Maimaita sunan tayi *"Amoon Radda"* knn yana kasar nan...knn dan family dinsu na kasar nan.... Sunan da aka fara kirane ya dawo da ita hankalin ta maryam ta rungume ta tace "take care dear zanyi kewarki".... Fannah bata iya tace komai ba sede hawaye da suka cika mata idanu... Maryam ma kamar zatayi kuka tace "karki kuka pls tsarabar me zan maki me kike so na kawo maki drinks chocolate na niger?"... Gyada kai fanna tayi tana murmshi maryam tace "to shiknn zan kawo maki harda nonon fulani da fura amma idan bakiyi kuka ba"... Rugume ta Fannah tayi tace "I will not pls come back soon I will miss you".. Maryam tace miss you more dear".... Daga nan suka dagawa juna hannu... Fannah loves maryam fiye da tunanin me karatun tanajin ta kamar yar uwar ta Maryam is not just a frnd but sister sun shaku sosai kaf wanda yasan Maryam yasan Fannah haka duk wanda yasan fannah yasan Maryam... Inhar suna tare kullum fada da tsokana but idan ba daya sun shiga damuwa.... wasu ma sun dauka yan uwane duk da maryam da ka ganta kaga Nigerian irin shagwabbun yaran yan gayun nan ita kam fannah ba kowa ke gane Nigerian bace... Ynx da maryam ta tafi seta jita wata kala... Koda taje sch, sch din duk ba dadi ji take kamar ta zauna taita kuka... Haka suka tashi ranar duk se a slow.... Washe garima abin yafi damun ta tunda suka shiga lectures taji kanta naciwo ga cikin ta da yake mata wani irin ciwo se cijewa takeyi idanun ta gaba daya ya sauya tasan ba wani abu bane period dinta ne.... Tashi tayi tana cije lips dinta ta dauki excuse gara ta tafi tasan nan gaba ba lallai ta iya kai kanta gida ba...... Fashewa tayi da kuka dan ta kasa jurewa.. Dama haka yake mata kuma lokaci daya yake fara ciwo tana jin jiki sosai wani lokacin..... Tafiya take da kyar tana share hawayen ta.... Tana gab da fita department🏬 nasu taci karo da mutum... Dan Kara karfin kukanta tayi dan taji zafi.... A hankali yace "are you ohk"... Cak ta tsaya da kukanta jin muryar Dr. Amah muryar sa ta kara ji yace "hello why are you crying"... Girgiza kanta tayi tana kokarin wucewa taji yace "Khadeejah" tsayawa tayi tanajin wani kuka na taho mata..... Yace "what's wrong with you, and how may I help you"... Yy maganar cike da kulawa..... Duk da azabar da take ji se cemasa tayi "no need" daga haka ta fara tafiya tana danne kukan ta... Burinta kawai ta shiga mota daganan ta kira mummy a turo driver ya dauketa..... Parking mota taji anyi gaban ta tayi saurin dago kanta... Kallon katuwar motar da tagama haduwa tayi... Ya bude ya fito snn ya bude back seat yana kallon ta yace "enter" kin shiga tayi ta noke kafada... Manyan idanun sa ya dago ya zuba kanta yace "don't let me my repeat myself"... Babu shiri ta shiga ganin kallon da yake mata.. Tana shiga ta fashe da wani kukan.... Tafiya kadan sukayi zuwa teaching hospital din ta baya yabi yanda bazasu hadu da mutane dayawa ba... Tana bin bayan sa har suka isa office din.. Suka shiga... Gadon da yake duba marasa lpy ya nuna mata ta kwanta... Zuwa tayi ta kwanta dan tana bukatar kwanciya amma duk da haka bata dena kukanba... Bece mata komai ba ya dauki waya yy kira murya can kasa yy magana snn ya aje.... babu jimawa sega wata nurse ta shigo gaisar da shi tayi batare da ya amsa ba ya gyada kai tare da nuna mata Fannah da ke ta uban kuka... Karasawa kusa da ita tayi tace "hello young lady" dagowa fannah tayi cike da kulawa ta tambaye ta meke damunta da kamar bazata fadaba.. Se kuma taga boyewar bashi da amfani yasa ta fada mata...tashi nurse din tayi ta fita... Wani abu ya danna babu jimawa sega wani ya shigo with a mug of tea ba tare da yy magana ba ya nuna masa fannah ita ya kaiwa ta karba tana kallon tea din... Dago kai tayi tana kallon DR. Ya gyada mata kai alamar ta sha a hankali ta kai tea din bakin ta kamar tana tsoran sha.. Lokaci guda kuma ta shanye sa... Nurse din ce ta shigo rike da tray wanda ta daura allura a sama...... Fannah da gaban ta ke faduwa ta rinka kallon allurar kamar zatayi kuka.... Bayan nurse din ta gama hadawa ta kalli Fannah tana murmushi "be strong dear is not painful common"..... Mikewa fannah tayi har hawaye sun fara taruwa a idonta... Kallon allurar tayi tana share hawaye tare da juyawa... Se kuma tace "wait... Pls don't cuk it hard I don't lyk the pain" gyada mata kai nurse din tayi..... Kuka Fannah ta fara tana rutse idanun ta se kuma ta kara cewa wait.... Share hawaye tayi tama rasa me zatayi... Se kuma tace "sir".... Juyowa yy dan da ya nuna kamar be san me suke ba...... Hannun ta ta mika masa tace "give me a support pls".... Dan jimmm yy can kumaya taso yana zuwa toward them murmushi akan fuskar sa... Yana karasowa Fannah tace "I can see you're laughing at me ryt?" ta fada cike da yarinta.... Dan wara manya idanun sa yy kafin ya kalli nurse din yace "did you hered any sound from me"... Murmushi nurse din tayi "don't mind her sir pls hold her"..... Hannun sa ya mika mata... Kamar zata saka nata se kuma ta tsaya tana tura baki tace "close ur eyes"... Rufe idanun sa yy yana murmushi... Itama rufe nata tayi..... A hankali yaji ta saka warm soft palm dinta cikin nasa..... Besan sanda ya saki ajiyar zuciya ba tare da bude idanun sa ya daura akan fuskar ta da take jike da hawaye ta dan tabe baki irin na shagwababbun yaran nan.... Muryar nurse din yaji tace "done".... Saurin lumshe idanun sa yy.... Ta zare hannun ta ya bude idanun sa yana kallon ta yace "that's just it".. Kwantawa tayi saman gadon tana sheshsheka... Shikuma ya koma kujerar sa.. Nurse din ta fita.... A hankali bacci ya saceta.... Ya juya yana kallon baby face dinta dake fitar da numfashi a hankali har ynx fuskar a shagwabe... Murmushi yy yana cigaba da abinda yake kafin a hankali yace "trouble pie"....... Tayi awa tana baccin kafin ta tashi tanabin koina na office din da kallo har ta sauke a kansa da yake danna laptop.... He look very handsome and his side view is damn cute.. Dan sajen dake kwance a gefen fuskar sa mara yawa ya kara masa wani kyau ya wani kwanta luf kobaka taba kasan da laushi.... Juyowa yy suka hada idanu ta dauke kanta... Dan tabe baki yy kafin ya fito da wata leda me kyau yana mikewa yace "use this lemme go for prayer".... Daga haka ya fice ta bisa da kallo... Snn ta tashi... Waro idanu tayi ganin yanda ta bata jikin ta da jini.... Da sauri ta tashi... Bude kofat akayi tayi suman tsaye ta dauka shine nurse ce... Hakan yasa ta sauke ajiyar zuciya.. Ta dauki kayan da sauri zuwa toilet... Riga ce doguwa da veil din ta se pant da pad... Duk a kunyace ta gyara jikin ta da ruwan zafi ta shirya ta fito koba komai taji dadin jikin ta kuma ciwon ya ragu sosai... Koda ta fito nurse din ta gama gyara wajen ta bata mugunguna da dose din snn ta fice... Gaba daya kunya ta ishi Fannah hakan yasa ta yanke shawarar tafiya tun ma kafin ya dawo.... Kofa ta nufa sede me?... Shi yarigata shigowa... Kallon ta yy ta saddar da kanta kasa cike da kunya... Muryar sa taji yace "let's go"... Daga haka ya fice ta bi bayansa.. Motar sa suka shiga.. Ya kaita inda tayi parking motar ta... Ya tsaya... Budewa tayi ta fita ta juyo a hankali tace "thanks".... Murmushi yy wanda har seda dimpls din sa suka lotsa ya lumshe idanu tare da gyada kai.... Da sauri Fannah ta dauke kanta ta shige motar ta taja tabar sch din..... . more comments more typing...... ✨✨✨ Urs Nafisatu😍.... ....... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle.. (5)✨ Shiga tayi cikin gida rike da ledar kayanta... A parlor ta tarar da mummy... Zama tayi tana ya mutsa fuska mummy dake cin fruit tace "what's up dear are you ohk?"...lvr fannah ta bata sede ce mata tayi ita da kanta taje hospital din snn ta hi ordern riga... Cike da kulawa mumm ta mata sannu.. Maid dinsu ta kwalawa kira bayan tazo ta mika mata kayan da ta cire tace ta kai laundry.. Daga nan ta matsa kusa da mummy ta kwanta saman cinyar ta tana cin fruit din... A haka har bacci ya dauke ta jikin mummy.... Ganin baccin nata yy nisa yasa mummy tashin ta ta tafi daki..... Dakin mummy ta shiga tacigaba da baccin ta.... Se yamma ta tashi shima mummy ta tashe ta... Toilet din mum ta shiga tayi wanka snn ta wuce dakin ta ta shirya.. Ynx bata jin ciwon dama ita bata dadewa tanayi sede kuma lokacin da zatayi mestural pain tana jin jikin.... Parlor ta tafi ta iske dady yana cin abinci shida hisam da sauri ta fada jikin sa.. Dariya yy yace mamana bakya girma ko ya fada yana kai abincin bakin ta karba tayi tana kallon hisam da ya tura baki shi a dole kishi... Dariya tayi tana dungure masa kai tace "kajimun yaro nida daddy na kaifa dan karere ne"nuke kafada yy dan bayaso tace masa haka... Dariya duk sukayi harda mummy da ta sauko ynx.. Tace "wlh fannah ki fita harkar autana nama fada maki.... Dariya Fannah tayi tace "na kusa bayar da kyautar sa" duk dariya akayi mummy tace "Bismillah"........ Kallon daddy Fannah tayi tace "daddy ranar dana kai Maryam airport naji wani ya kira Amoon Radda wai sun hadu a nan UK so baze shiga abuja ba"...... Shiru daddy yy kafin can yace "Haydar na kasar nan knn".... Fannah tace "haka naji yace"... Shiru daddy yy bece komai ba.. Itama batace kuma cewa komai ba kar tajawa kan ta laifi..... Kafin dare Fannah ta ware kamar ma bata yi wani ciwo ba...... ...... Washe gari ta shirya ta tafi sch tanajinta duk ba dadi Allah ya sani bata jin dadin sch din idan maryam bata nan.. Koda suka fito first lectures dinsu se taji ta duk ba dadi gashi se nan da 2hrs zasu sake shiga wata.. Ji tayi ko yunwar ma bata ji duk da kau batayi breakfast ba.... Zaunawa tayi cikin dan garden din ta fara kiran numbern Maryam ta Nigeria.. Har ta gama ringing bata dauka ba. Sau uku tana kira no answer.. Hakan yasa tayi tsaki ta mike dauke da jakar ta ta tashi... Wani waje taje inda yake shiru ta zauna zauna.. Tare da fito da kayan karatun ta tana dubawa dan shine kadae ze rage mata kewar maryam..... Tanayi tana tsaki dan karatun ma duk ba dadi..... kamshin turaren da taji ya cika mata hanci yasa ta dago fararen idanun ta ta daura a kansa.... Tsaye yake sanye cikin black jeans da T-shirt itama black irin me taushin nan ya dauka rigar suit maroon a sama... Kayan sun mugun karbar sa snn sun kara haska skin dinsa gashin kansa yasha gyara se sheki yaki ... Da mmki take kallon sa can kuma tayi kasa da kanta.. A ranta tana fadin me gayen nn ke nufi ne me kuma ya kawosa gurinta.... Muryar sa taji yace "do you mind me joining you"... Shiru tayi... Can kuma ta nuna masa seat din dake kallon ta tace "sit"..... Yace "thanks" kafin yazauna... A hankali tace "good morning sir"... Yace "morning how is ur body"... Cike da kunya tace "fine sir thank you"... Yace "you shouldn't mind any way ya kadai ci... Bcox I can see you're missing ur partner you look lonely"..... Da sauri ta tago kai.. Ya ware mata idanu alamar what.... Tace "what do you just say".... Yamutsa fuska yy yace "like?"... Tace "you just say something in hausa ryt now"... Ya gade gira daya yace "you mean kadai ci"..... Ta gyada kai da sauri... Daukar pen dinta yy yana dan wasa dashi kafin yace "yeah I said it anything bad"... Girgiza kai tayi tace "no at all am just surprise lyk how.... " kallon ta yy yasa tayi shiru.... Murmushi ya sakar mata snn yace "mutum da yarensa... Hausa is my tribe kina mmkin me"..... Kallon sa take da mmki tana nuna sa tace "kana nufin kai ba haushe ne".... Ya gyada mata kai kafin yace "tsantsama kuwa hausa yare nane"... Jikin Khadeejah har rawa yake tace "but it didn't show on you lyk no any resemblance that show that you're hausa".... Ya ware idanu yace "really..?" Ta gyada kai.... Yace "ai kam gaba da baya ni ba haushe ne am a Nigerian na katsina ma"..... Tace "wow am Nigerian too and from katsina also".... Ya yace "that's nice kema kuma bakiyi kama dasu ba" hararan sa tayi tace "common kaima ai haka but ya akai kasan na iya am hausa da har kamun yau" ya dage kafada yace "I feel it...the first tym I set my eyes on you... Kinga mun zama yan uwa since we're from the same nation and same state"...... Hararar sa tayi tace "uhm uhm bayan kasan da haka kaita mun wulakanci".... Ya rufe baki yana murmushi yace "uhmmmm gyara fa nayi haba duk ba ya wuce ba let's forgive each other tunda kowa nada laifi kuma kowa ya gyara"... Tura baki tayi tana noke kafada ita ala dole har ynx fushi take but deep down wani irin farin cikin take ji from no where kodan shi dan Nigeria ne... Yace "common let's be frnds and quit the quarrel idan kuma ba kyaso shiknn"... Murmushi tayi ganin yanda yy da fuska kamar wani boy... Yace "kin hakura ta gyada kai"... Hannu ya mika mata "am Aliyu Ahmad but you can call me haydar or Amah any of the two..." A hankali ta saka hannun ta a nasa tace "Khadeejah Muhammad but you can call me Fannah".... Murmushi yy.. Yace "you're welcome dear"... Ta gyada kai... Yace "kina karatu ne"... Dan tura baki tayi tace "duk karatun ma ba dadi".... Yace let's do it together".... Tare suka ci gaba da yi... Yana dan koya mata duk abinda bata gane ba.. Fannah taji dadin karatun sosai har tym din shigar ta lectures yy... Ta kalli wristwatch din ta tace "tym din shiga lectures yy gashi karatun ya dau dadi"... Ya ware hannu "kije gobe se mu hadu lets meet here"... Gyada kai tayi tace "see yah"... Murmushi ya sakar mata.... Daga haka ta tashi ta tafi.... Koda ta shiga class seda ta natsu snn dan nan da nan ya fado mata.. Ita abin mmki yake bata wai Amah is a Nigerian and they're frnds no more quarrel..... Ita ita de se farin ciki take da tarasa dalili... Da ta koma gida ma seda mumm ta gane tana cikin farin ciki dan tunda maryam ta tafi fuska a yamutse take dawowa amma yau fess da ita..... Washe gari Friday.. Da taje sch suna fitowa lectures taje inda suka hadu jiya.. Ta dan fara karatu tayi kusan minti goma snn yaxo.... Daga kai tayi tana kallon sa jin kamshin turaren sa.... Hararar sa tayi kamar zatayi kuka .. Murmushi yy yace "assalamu alaikum"... Ta amsa masa ba tare da ta kalle sa ba... Ya zauna yace "am srry for keeping you waiting wani Abu ne ya tsaida mu".... Gyada masa kai tayi... Yace "how are you Frnd"..... Nan ma gyada masa kai tayi... Murmushin sa me kyau yy a ransa yace "trouble pie".. Ya janyo littafin gaban ta yana fadin "let's continue from where we stopped".... Daga haka ta ware suka cigaba dayi.. Gaba daya ta sake tsaf kuma tana ganewa duk abinda yake mata bayani a kai dama gata da saurin kwashewa...... A haka har suka gama.. Ta sauke ajiyar zuciya tace "thanks sir"... Ya harareta yace "don't sir we're not in the class if you can't call Amah then .. Just call me frnd".... Gyada kai tayi tana murmushi... Yace "uhmm oya tell me when was the last tym you've been to Nigeria"........ Shiru tayi kafin tace "I was just 3weeks baby".... Dan kallon ta yy yace "like?"... Ta gyada masa kai... Tace "I was born and based here.. Da wayo na bn taba zuwa ba.. All I knw is that am a Nigerian, hausa fulani from katsina that's all"...... Dan kallon wristwatch dinsa yy yace "I don't have enough tym we'll talk later".... Gyada masa kai tayi..murmushi yy.yace "my Nigerian frnd da bata taba zuwa ba".tura baki tayi tace "aide kuma babu wanda ze cireni I am a Nigerian"... Mikewa yy itama ta mike.. Suna tafiya yana tsokanar ta... Idan ma gansu gwanin ban sha'awa kamar wasu masoya..... Har wajen motar ta ya rakata ta shiga zata rufe ya rike kofar yana kallon yace "till when".... Tana kallon sa tace "Monday".... Ya dan langwabar da kai... "Monday yy nisa bazan iya har kwana biyu bnga kawata ba"... Wani kallo ta masa tace "uhmm to se mondayn nan de" tana haka taja marfin motar ta ta rufe tayi reverse ta barsa.... Se murmushi take a mota tana tuna tsokanar sa.. He is so frndly to her kodan da fada suka fara oho... A fili tace "are you this nice" murmushi tayi tana cigaba da bin wakar da ta kunna a hankali... ... Koda ta koma abinci kadai taci ta kwanta ta shige bargo se bacci.... Se yamma ta tashi nan ma yunwa ce.. Ita dama haka take tanada ci banxa ci wofi amma bata damu da ta zauna taci abinci ba kafin tace tana jin yunwa da dadewa amma wani lokaci idan tana ci kamar me... Hisam ne yazo ya zauna gefen ta yana yamutsa fuska Fannah tace "bro what's up" kamar jira yake yace "sister dad yace nabar kallon kinsa fa gobe ake fara haska film din nan wai ze aiki driver pla talk to him ke seki kaini".... Ta hararesa.... Tace "ni an fada maka bnd abinyi ne".... Kamar zeyi kuka yace "pls sister"... Tace "tab kanada aiki"..... Mummy ce ta sauko ganin yanda hisam yy tace "what's wrong son"... Da sauri yaje ya rungumeta kamar zeyi kuka ya fada mata.. Mummy ta kalli Fannah tace "kanin ki ne fa"... Fannah ta kalli hisam da ya kusa fashewa da kuka tace "uhmmm my lil bro rigima common idan ban maka ba wa zanyiwa" da sauri yaxo ya rugume ta.... Washe gari Fannah shaf tama manta da wani film dazasu je kallo ta kunshe a daki sbd sanyin da ake..... 3:30 hisam ya shigo dakinta da shirin sa ya daura katurar rigar a sama.... Tashin ta yashiga yi... Ta bude idanun ta cike da bacci tace "what?"... Kamar ze yi kuka yace saura 30mnts a fara fa.... Dan tsaki tayi ta tashi ta shige toilet .. Bata wani jima ba ta fito.. Riga da wando ta saka rigar daidai guiwar ta... Ta gyara gashin ta.. Snn ta dauki rigar sanyi ta saka amma bata saka hular ta ba seta yafa veil... Tayi kyau sosae... Dakin mummy ta shiga anan ta tarar da hisam... Ta kama hannunsa snn ta ma mummy sallama... Mummy tace "make sure you pray before living"..... Tayi addua kamar yanda mummy tace snn taja motar da..... A parkin space din hadadden silmah din tayi parking rike da hannun hisam ta shiga wajen mutane anata kai da kawowa taje wajen siyen ticket.. Taji ance "hello Fannah".. Da sauri ta juya jin muryar da batayi tsammani ba... Waro idanu tayi tace "kaine".... Ya dan harare ta yace "kina mmki ne dama nace monday yy nisa.. Any ashe kema kina zuwa kallo".... Dan tabe baki tayi tace "not at all ga wanda yasa nazo nan"... ta nuna masa hisam daya saki baki yana kallon sa... Sunkuyawa yy daidai hisam yana murmushi.. Hisam yace "good evening"... Kama hanun sa Amah yy yace "how you bro".. Yace "fne"... Amah yace "uhm bro what's ur name"..... Hisam yace "Aliyu"... Ware idanu amah yy yace "wow my namesake nice meeting bro" washe baki hisam yy yace "nice meeting you too"... Amah yace "am Aliyu too can you be my bro.... " da sauri hisam yace "of course yes"... Kallon Fannah tayi setaga kamar wani kanin sa dan setaga sunyi kama... Aliyu ya dago suka hada idanu da sauri ta ciro kudi zata mika ya rike hannun ta ya mika ya amshi guda uku snn yaje ya sai masu popcorn 🍿 guda uku shima ya mika wa hisam nashi ya rike biyun suka shika... Ya zaunar da hisam gefen sa bata da wani choice dan haka ta zauna gefen sa suka sakashi tsakkiya... Ya daura mata popcorn din a cinyar ta ba tare da ya kalleta ba ya juya suka cigaba da magana da hisam... A haka aka fara film din...kowa yy shiru sede shida hisam ne ma ke dan magana... Juyowa Aliyu yy yana kallon ta ganin ta wani share kamar bata gani ba yasa ya saka hannu ya dibar mata popcorn ya kai bakin sa.... Kallon sa tayi kamar zatayi kuka tace "biyani kayana".... Make kafada yy yana tauna popcorn din.... Ze Kara diba ta bige hannun sa.... Da sauri ya cire yana yamutsa fuska yace "ouhhh"... Murmushi tayi tana kai popcorn din bakin ta...... Ya harareta yace "zan rama ne"... Ta dage kafada irin sede karame din nan... Murmushi yy yana cigaba da cin popcorn dinsa... Film din yy kyau sosae series ne duk sati akeyi... Fannah taji dadin film din she feel dama gobe acigaba gani take kamar sati yamata yawa.... "Madam ko baki gaji bane" mikewa tayi ba tare da tace da Aliyu kala ba tana hararan hisam dake mata dariya... Gaba tayi suka bita a baya... Suna fita daga wajen ta nufi mota yace "frnd" juyowa tayi yace "let's branch there" ya fada yana nuna mata wajen shan ice cream da wasan yara dake gefen wajen... Noke kafada tayi... Shima ya noke tasa ya nufi wajen rike da hannun hisam... Babu yanda ta iya dole ta bisu.... Wajen yara ne keta wasa.. Wajen wasa da motar yara ya nufa dashi... togewa tayi taki shigowa.. Ya kalleta ya mata alamar ta shigo... Ta noke kafada... Wasu yara ne sanye da kaya wani kamar lion wani kuma tiger sun rugo suna wasu sukayo inda take... Ba shiri Fannah ta roga a mugun tsorace ta yi bayan Aliyu tana fadin "tell them to go away"... Barin wajen sukayi bama su kula da ita ba.... Me Aliyu zeyi bnd dariya.... Tsuke fuska tayi tana hararar sa... Se kuma ta shagala da kallon sa ganin yanda dariyar ta masa kyau kasancewar bata saba gani yanayi.. Kullum fuskar sa daure ba inba ynx da suka saba ba da yake mata murmushi... Dagowa yy ganin yanda take ta kallon sa yasa yaje ya biya kudin wasan motar hisam snn ya siya masu ice cream snn ya juyo toward her har lokacin idon ta na kansa ganin ya juyo ne yasa ta dauke kai tana tura baki..... Yana zuwa inda take yace "uhmm ai na ganki"... Ta ware idanu "me ka gani"..... Yadan karkata kai "oya fada mun kallon na menene"...... Ta tsuke fuska tace "yo namefa me zan kalla nan"... Murmushi yy yana dage kafada... Zaunawa tayi a daya daga cikin fararen kujerun dake gefen ta shima zama yy yace "pardon frnd"... Yasha ice cream daya ya mika mata.. Tace "wanda kasha zaka bani banason shi dayan nake so"... Shima sha yy snn ya mika mata.... Kamar zatayi kuka tace "kambu banason"... Shima ya yamutsa fuska yace "mu bayar ko"... Fisge daya tayi tace "kade bayar"....... Murmushi yy yana kallon hisam dake ta wasa cike da farin ciki... Ya dube ta yace "when is ur partner coming back"... Murmushi tayi tace "Tuesday inshaallah kuma daga nan na dena kulawa" ya ware idanu yace "why"... "Kaida kk shamun ice cream kaci mum popcorn" dariya yy yace "baku zan dena ba snn kuma muna tare wani lokacin ma keda kanki zaki nemeni".... Ta hararesa tace "tab"..... Chocolates dayawa ya siyama hisam... Sosai hisam ya sake dashi har beso su rabu... Har mota ya rakosu seda suka tafi snn ya shiga tasa..... Fadawa jikin mummy hisam yy yace "mummy what" tace "what son".. Yace "mummy we meet one bro he's so nice he's my namesake" mummy tace "and where do you knw him"... Yace "no mum I don't knw him is sister that knw him he's so nice mum I like him nan yay ta bata labarinsa sa ya nuna mata abuwan da ya sai masa".... Mummy tace " ohk go and take ur bad perform ablution magrib tayi"..... Tashi yy da gudu ya haye sama... Mummy ta kalli Fannah data kwanta saman kujera tana danna waya tace "who is he" Fannah ta tashi zaune tace "who?" "Who is the person hisam talking about"... Dan tabe baki Fannah tayi tace "mummy just a frnd from sch"... Mummy na kallon ta tace "uhmm".. Tashi fannah tayi tace "mummm is not what you are thinking he's just my frnd"... Daga haka ta haye sama itama... A ranar bunu bunu se Aliyu ya fado mata se tuno abubuwa take game dashi.. Har washe gari Aliyu be bar ranta ba ita har mmki take komai nasa yana burgeta.. Kamar yanda yake unique haka komai nasa ji tayi tana kosa gobe tayi dan su hadu.. Sede ta ta kawo tunanin setayi sauri ta cire... A haka de ta kare weakend din nata..... More commentsand more typing...... ✨✨✨ Urs Nafisatu😍 ........ *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (6)✨ Monday....... Gama shiri tayi kamar kullum snn ta fito tayi breakfast tayi wa mummy sallama snn ta wuce sch... Duk da ynx suna shiri dashi seda taji fargaban da tasaba ji a duk lokacin da suke sukeda class dinsa... Dan murmushi tayi tana tuna moments dinsu na jiya.. Ta girgiza kai kamar ba su bane suke fada kullum... Koda ta shiga be zo ba dan haka ta samu seat ta zauna cike da kewar maryam... Kamshin turaren sa ne ya cika mata hanci hakan ne yasa ta tabbatar da yazo kanta kasa ta kasa daga kai... Dr Amah ya shigo as handsome than ever dayawan yan class din suna crushing dinsa sbd komai nasa na daban ne..... Yawo ya farayi da idanun sa har ya sauke a kanta.... Kuma be dauke ba mutane da yawa sunsha cewa zeyi ta koma position din da ya bata.... Fannah duk da kanta na kasa seda ta tsargu..... Dan ji take kamar kallon ta yake gashi class din yy shiru... A hankali ta dago idanun ta ta zubasu cikin nasa...... Gaban tane yayi wani irin faduwa.. Tunanin ta cewa zeyi ta tashi... Ganin yaki dauke ido a kanta ne yasa.. Ta mike jiki a sanyaye... Gira daya ya dage yace "where are you going".... Da burbucewa tayi tama kasa magana... Dauke idon sa yy a kanta yana kallon sauran yan class din yace mata "sit down".. Dama kamar abinda take jira knn ta zauna tana sauke ajiyar zuciya.... Cikin natsuwa da kwarewa ya cigaba da abinda ya kawosa yana gamawa ya fice suma duk suka fice.... Fannah nada wani class din in the next 2hrs dan haka direct inda suke haduwa da Aliyu can ta nufa bawai dan tana tunanin ze zoba se don ta huta... Zaunawa tayi tana lumshe idanu cike da gajiya yunwa da kuma kewar maryam dan murmushi tayi da ta tuna cewa gobe zata dawo.... Kiran waitress din wajen tayi... Ordering din abinda zataci tayi.. Snn ta lumshe idanunta tana jira.. ... Bude idanun ta tayi ganin waitress din tana jera abincin a gaban.... Fannah ta danyi murmushi kafin tace "sister you're mistaken this not what I ordered"... Waitress din tace "yes ma but that guy ask us to change and he paid the bills" ta fada tana nuna mata Aliyu dake wata resting chair... Dauke kai fannah tayi bayan sun hada ido da Aliyu ba tare da tace komai ba... Waitress din ma ta wuce.. Fannah ta hade fuskar ta duk da kuwa tayi farin cikin ganin sa .... Kamshin turaren sa da ya cika mata hanci ne ya tabbatar mata da ya karaso kusa da ita.. Amma taki dagowa.. Kanta kasa se kallon Abincin da aka kawo mata take na mutum biyu.. Nigerian dishes ne kamshin su duk ya cika mata hanci sbd tsabar yunwar da takeji se kace wacce batayi break ba... Tanaji ya zauna a kujerar dake opposite da kujerar ta amma bata dago ba... Murmushi yy yana kallon ta kafin ya dauki spoon.. Maimakon yaci na gaban sa se yaci nagaban ta .. Da sauri ta dago tana kallon sa.. Ya dage gira yana tauna Abincin bakinsa seda ya hadiye snn yace. "Kallon fa?".. Dauke kai tayi ... Muryar sa ta kara ji yace "fushin fa"... Ba tare da ta kalle sa ba ta fara cin abincin.... Dan tagowa tayi suka hada ido... Marairacewa tayi yace "wai me nayi ne".. Hararar sa tayi tana dauke kai yace "alright bari na kara ci tunda bazakiyi magana ba"..... Da sauri ta janye tace "baxakaci ba wanda kaci ma ya isheka".... dariya yayi har ta dago tana kallon sa yace "to srry" tace "kuma bayan abinda kamun a class" ya ware manyan idanun sa "me kuma nayi"... Duk ba kaine ka rudani ba I thought you will say I should go back to my position da kabani da karfi da yaji".... Murmushi yy yace "na isa salan mu koma gidan jiya ki dena kulani bacin na riga na saba dake".... Tace "ai da maryam ta dawo gobe na dena kulaka"... Ya gyara zamansa yace "you must be joking babee".. Dan kallonsa tayi jin yace mata babee tace watch and see".. Dage kafada tayi...yace "tell me about you I mean ur family tunda ynx mu yan kasa daya ne" haka kawai ta tsinci kanta da basa lvrn ta da family dinta.... Haka ta basa lvr jiki a sanyaye lvrn da ko maryam bata taba ba.... Jin jina kai Aliyu yayi kafin yace "but at list you have to do something just see ur family back" kallon sa tayi tace "lyk how I don't even knw where to start"... Murmushin sa me kyau yayi yace "just think" shiru tayi tana kallon sa... Yace "kiyi tunani kamar nan da sati in kina bukatar taimako na zan taimaka maki" gyada masa kai tayi... Dan lvr sukayi daga nan suka tashi ta koma class.. Da Suka tashi shiya raka ta har mota daga nan sukayi sallama ta koma gida... Koda ta ta koma gida tana ta tunanin ta ina zata fara ranar har mummy seda ta tambaye ta lpy se tace ba komai .... Da sukayi waya da maryam se cewa tayi wai bazata dawo gobe ba wai se Wednesday babu flight daga Abuja... Haushi kamar ya kashe fannah haka ma de ta kashe wayar maryam din nata kiran ta amma taki dauka dan har kaga Allah taji haushi jin maryam take har cikin ranta kamar me..... Washe gari koda taje sch suna tare Da Aliyu idan kaga yanda suka sake da juna baka taba cewa da sune suke fada sosai ya biye mata gurbin maryam haka ma ranar Wednesday suna tare... Suna ta lvr yana tsokanar ta kamar yanda ya saba.. Hararansa tayi tace "yau de maryam zata dawo ko kulaka bazan karayi ba" ya dage kafada yace "nima na dena kulaki masu kawa nan gaba nasan se kinfi sona akan wnn kawar taki" zaro idanu tayi tace "tab to semi mugani" dauke kai yy yana wani murmushi itama batace komai ba dan takula shi miskilin mutum ne da kuma basar da abu ta kula da ita ne kawai yake sakewa .. Mikewa tayi tace "bari kaga zanje gidan maryam naga ko an gyara snn nadan dafa mata abinda zataci... Nasan ta taso... "Ya ware idanu yace inzo muje" make kafada tayi tace "bana gayyata".... Yana murmushi yace "zakiyi bayani.... Shiya rakata har mota yace "se gobe ko" ta noke kafada tace "baka kara ganina" murmushi yy batare da yace komai ba yana kallo har ta fice..... Wayar sa ce tayi ringing dubawa yy.. YUSRAH yaga yana yawo a screen din wayar tasa... Motar sa ya shiga ba tare da rufe ba yy picking wayar amma bece komai ba.... Tace "yaya"dan numfashi ya sauke kafin yace "yap" daga can tace "inafa America ance mun kana UK shine ka tafi bayan nace maka zanzo"... Dan lumshe idanun sa yy yace "yeah ai ba damuwa gasu mammah nan saleem da kuma sumayya suma duk yan uwanki ne ai".... "Ai ba dansu nazo ba dan haka I think next flight zan sauka a London din"... "Yusrah" ya kirata dan tsawa ce.....cikin rawar murya tace "srry yaya" yace "baki da hankali ne to idan kinzo nan wajen wa" "zan sauka gidan gidan aunty salmer "... Tabe baki yy yace "to karki sake ko wasa mu hadu you get me".. Cikin rawar murya tace "ka yi hakuri zan koma Nigeria"... Batare da ya ce komai ba ya katse wayar sa.. Yana tafe kai kafin yace " YUSRAH, JIDDA"... dan tsaki yy kafin ya tada motar yabar wajen .. Maryam na sakkowa ta hango Fannah da take ta raba idanu tanason ganin ta ina maryam zata fito.. Maryam tace "oh god I love that soul ka nuna mun tsufan ta".... Ba tare da ta yarda Fannah ta ganta ba ta lallaba... Fannah ji tayi an rungume ta baya ana ihu... Koba'a fada mata ba tasan kawar ta ce .. Ture ta tayi tana hararanta tace "ni kyaleni na dena kulaki" dariya maryam tayi tace "srry swthrt wlh bani da niyar kara kwana ba laifi na bane"... Hararar ta Fannah tayi cike da kewar ta kafin ta rungume ta... Maryam ta kwalo idanu "ke karki karyani fa" dungure ta Fannah tayi tana dariya mota suka shiga suna ta shirme har suka karasa gidan su Fannah... Maryam ta rungume mummy dake parlor... Mummy tace "umm ynx de zamu huta da wnn cin kunun da ake mana kwana biyu sbd kin tafi.." Fannah na tura baki tace "kai mummy kar kija ta rainani ta daukana wani damu da ita" gwalo maryam tayi mata tace zama ki fadi gsky babee"... Fannah ta murguda baki... Anan maryam taci abincin ci .. Suka zauna suna lvr.. Maryam ta ciro masu tsarabar su se murna suke dan duk wani abu na kasar tasu sonsa suke.... Ranar tare suka kwana da maryam sun dade suna lvr kafin sun kwanta... Bada wuri suke da lectures ba dan haka seda suka koma baccin safe... Kafin su tashi su shirya bayan sunyi break su ka wuce sch.... Bayan anyi lectures suka tafi inda suka saba zama koda wasa Fannah batawa maryam maganar Amah ba ... Chocolate suke sha suna ta shirmen su da suka saba... Suka saba kamar ance Fannah ta daga ido suka hada idanu dashi... Duk da dama tunanin sa take seda tayi mmkin ganin sa.... Wara idanu tayi ganin ya taso toward them.. Maryam da taga Fannah bata tare da ita ta juyo ga inda take kallo... Zaro idanu tayi tace "what Amah"... Dauke kai Fannah tayi batare da tace komai ba... Itama maryam sauke kanta tayi gaban ta na faduwa tana tunanin bade gurin su zezo ba ko .... Tunanin ta ya katse jin ya masu sallam tare da jan kujera ya zauna... Da sauri maryam ta gaisar da shi... Amsawa yy yana mata Murmushin bata taba gani a fuskar sa ba.. Snn yace "sbd kin dawo har ta manta dani... " cike da confusion da tsananin mamkin ina ya iya hausa tace "w.. Ww. Wa.. Kuma.." Ya nuna Fannah data wani tura baki... Maryam kallon Fannah tayi cike da mmki... Amah yace "to na nemo ki" marairaicewa Fannah tayi tace "ni wai me nayi" gyara zama maryam tayi tana kallon su da kyau cike da mmki wnn lamari... "Kallon wrist watch dinsa yy yace "zakiyi bayani bani da tym ynx am traveling" kamar tace ina zeje se kuma tayi shiru ganin irin kallon da maryam ke masu tace "self journey".. Murmushi yy kafin yace "bye" snn ya kalli maryam da ta saki baki yace "bye kawar mu" gyada kai kawai tayi batace komai ba tsabar mmkin daya narkar da ita.... Wucewa yy ya barsu.. Kamar jira maryam take yatafi tace "ke bn gane ba yaushe kuka fara shiri.. Wait dama wai bahaushe ne ina ya iya hausa".... Duk ni kade wnn tambayar he's a Nigerian shiyasa muka fara shiri tunda kika tafi kullum se mun hadu he is nice ba kamar yanda na dauka da farko ba"..... Murmushi kawai maryam keyi tana girgiza kai kafin tace "geng geng geng wasan ya fara canzawa let's see how it wil end"... Jifar ta fannah tayi da choculate tace "munafika babu abinda zaki gani"... Duk yanda maryam taso taji wani abu Fannah ta barsar dole ta hakura ta barta.... Washe gari Fannah ta nunawa maryam inda suke zama aikam taje ta zauna wai daga ranar nan zasu rika hutawa... Fannah de bata ce komai ba... Cikin ranta tana tunanin ko ina Amah ya tafi... A haka de har suka gama zaman su be zo ba hakan kau ya damu fannah haka de ta daure har suka karasa gidan maryam daga nan ta wuce... Duk fannah setaji ta damu da ina ya tafi sbd tunda maryam ta tafi kullum se sun hadu dashi kodayaushe suna tare.. To kode ya kyaleta ne sbd tace idan maryam ta dawo babu ruwansa da ita.... Ji tayi duk ba dadi... Tashi ta zaune tana dafe goshi "kai waini ina ruwana da shi ne".tura baki tayi kafin ta tashi ta shige toilet...... A hakade tayi baccin ranar da tunani tana kuma kokarin kawar dashi .... Wajen karfe 10 ta tashi tayi wanka ta shirya kamar kullum snn ta fita for breakfast.. Kamar yanda tayi tunani kowa nanan sbd yau Saturday weekend ne kusa da Hisam ta zauna tana dan dungurinsa tace "Acici"... Mummy ta harare ta tace "daga fitowarki zaki koma inda kk fito".. Tura baki tayi tace "daddy good morning".... Yana murmushi ya amsa mata ta gaisar da mummy itama ta amsa mata yayinda hisam ya gaisar da ita ... Bayan sun gama Hisam yace "Aunty yaufa akwai kallo".... Gyada masa kai tayi tace "we're going with maryam too"... Hisam yace "what of that bro" harara sa tayi kawai.. Yayinda mummy ta bita da idanu..... ..... Da yamma ta shirya cikin simple shigarta dake fito da asalin kyanta maryam tazo dan haka suka fice tare cike da nishadi hisam nabawa maryam lvrn last episode da suka kalla..... Fannah taxo zata gyara parking wata mota tayi blocking dinta.. Se ta danyi horn amma be matsa ba... Dama kaga yanda yy parking din kasan da gangan yy.... Dan tsaki Fannah tayi.. Tace "kinga maryam rabu da wnn kuzo mu wuce nasan dole securities zasu masa magana ya gyara"... Fitowa sukayi Gabadaya maryam rike da hannun Hisam suna zuwa saitin motar yayi daidai da bude dayar motar wanda ke ciki ya fito..... Da sauri Hisam yaje ya rungume sa yana fadin "brother"... Kallonsa fannah ta rinka yi da mmki dan batayi tsammanin ganin sa ita duk tunanin ta yadena kulatan ne kamar yanda ya fada... Setaga yau ya kara mata wani kyau yy wani fresh ga cool kamshinsa duk ya cika wajen.. Duk da da kagansa kaga jarumin namiji kallo daya zaka masa kasa irin sangartattun yaran nan ne yan gata snn hutu da natsuwa sun bayyana a tare dashi.... Hannu yasa yayi kamar ze tsokane mata idanu... Da sauri ta kipta tana tura baki... Daga nan tayi gaba tana murmushi dan har ga Allah taji kunya da yakamata tana kallon sa.... Shima wuce ta yy rike da hannun Hisam ba tare da yace da ita komai ba.... maryam ta karaso kusa da ita.. Cikin rada tace "he's cute".... Fannah ta tabe baki tace "to ni bn gani ba".. "Shiyasa naga kin shagala da kallon sa ai" tsuke fuska fannah tayi "me zan kalla a can" ta fada tana hararar bayan Amah dake tsaye yana siya masu ticket... Maryam ta ware hannuwa tana dariya ciki ciki....mikawa kowa ticket din yayi.. Amma yaki bawa fannah kamar zatayi kuka tace nima... Maryam ta kama hannun hisam suka wuce... Ya nuna mata yace gashi nan... Zata karba ya noke... Kumbura fuska tayi tace nama fasa kallon.. Ta juya.... Yana murmushi yabi bayanta... Tana ganin ya biyo ta ta kara sauri har ta shige mota ... Bude front seat yy ya shiga... Tsuke fuska tayi "why are you following".. "Coz you need me by ur side" ta hararesa... "Dalili" kai tsaye yace "you miss me".. Waro idanu tayi tace "nidin"... Yana kishingida yace "malama just tell me do you missed me"... Kai tsaye tace "no".. Yadan lumshe idanu yace "ohk let me go but I missed you jiya kade da bn ganki ba.. But tunda baki so I don't have to nima".. Bude kofar yy ze fita... Da sauri tace "wait I was joking I..missed ...you.....too" ta fada kamar tana counting words... Yanda tayi kade ya nuna maganar subuce mata tayi... Juyowa yy ya zuba mata idanun sa... Tayi sauri dauke kai tana tura baki... Murmushin gefen baki yayi yace "really" ta girgiza kai "am not sure"... yana shigewa cikin kujerar yace "zakiyi bayani"... Tace "anfa fara film din" yace "bakin fasa kallo ba" "nifa wasa nake lets go pls".. Budewa yy suka fita seda ya siya masu kayan ciye ciye snn suka shiga.... Tuni fannah ta ware sunata tsonar juna.. Bakaramin burge maryam sukayi ba dan tunda suke fannah bata taba gani ta sake da wani namiji ba se shi.... Wnn karkon ma seda suka je wajen wasan ni dukkansu suka sake suna ta wasan su... Suka gama kowa ya kama gaban sa.... Tundaga wnn rana Amah da fannah suka sake shakuwa kullum se sun hadu idan kacire sunday tun yan course dinsu fannah basu fahimci sun shirya ba har suka fahimta.. Wasu ma suka fara dauka soyayya suke dan koda yaushe suna tare sunba mutane da yawa mmki sbd da yar tsama suke... Duk wani abu da ya shige masu duhu ita da maryam a wajen karatu yana koya masu kuma suna fahimta... Dayawan mata na kasashe daban daban da suka san amah suna kishi da fannah dan Amah mutum ne wanda bazaka kalla ka yar ba sbd ya hada duk wasu qualities da ake bukata a wajen namiji... Duk wann abun ita fannah bata dauka cewa soyayya suke kamar yanda kullum maryam da vaneesa ke tsokanar ta.. Sede tace masu shaakuwa ce kawai.. Tunda ita de tasan babu wata soyayya da suke hasalima ko numbern sa bashi da ita haka shima bashi da tata.... Har mummy da daddy sun san da Dr Amah a bakin su Hisam da ita kanta fannah... Snn bangaren ta yanda zata shawo lamarin family dinta yana nam a ranta duk da har yau be kara mata maganar ba... Yaude ta yande wata shawara... Dan haka tana komawa gida ta gama duk abinda zatayi da daddare bayan ta kwanta ta dauki wayar ta.. Ta shiga IG duk da ita she's not irn social media person dinnan... RADDA tayi searching.. Aikam sega radda dayawa sun bayyana... Taga SADEEQ RADDA, AMOON RADDA, SULTAN RADDA, FARUQ RADDA, JIDDAH RADDA, YUSRAH RUDDA, SUMAYYA RADDA, HAFSAT RADDA, FAREEDA RADDA, SALEEM RADDA, FUAD RADDA, HABIB RADDA, dade sauran su... Fannah ta rasa ina zata saka ranta da farin ciki... Ynx nan duka family dinta ne knn duk suna nan.. Sunan duk suna tare, sun san juna amma basu santa da kaninta ba..😢Hawaye suka taru a idanun ta... Ta sauri ta share.. Tama rasa wanne zata shiga.. Kawai tayi clicking AMOON shi da ta taba jin sunan sa an kira kuma yana cikin qasar da take.. More comments more typing.. ✨✨✨ Ur Nafeesatuu....😍😍 ........ ️*💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (7)✨ Wani takaici ne yakama fannah ganin private ne account din tana ganin yawan followers dinsa da kuma yan wadan da yake following.. Dan karamanin tsaki taja.. "Daga gani zeyi jin kai wann.. Dan haka ma ka request bazan tura ba... Yama rainani...".. Fita tayi zuwa account din farouq shima haka private.. Ta fito ta shiga wani... Shima haka... Shiga taitayi amma private haushi ya isheta gashi babu wanda ya daura koda pic dinsa a profile... Haushi da takaici duk ya isheta.. Tana tura baki tace "nama yi masu requesting su yi ignoring dina" haushin su duk yakamata... Tasan dayawa kusan suna following din junan su amma ita banda ita.. Ita da kaninta sun zama bare a cikin su.... Hawaye ya cika idanun ta.. Taji haushin kowa take ji.... A haka de har bacci ya dauketa...... Washe gari koda suka hadu da Amah seta basa labari.... Dan lumshe idanu yy yana sauke kananun ajiyar zuciya.. Tace "yade"... Ya zuba mata idanun sa kafin yace "kada ki damu karda ki kiji haushin su wata rana zaku hadu ko ba tana nan ba inshaallah kina gab da komawa cikin family dinki" kallon sa tayi kamar zatayi kuka ya gyada mata kansa yana murmushi.. Itama murmshin ta masa.. Cike da farin cikin kasancewar sa abokin ta.... Mikewa yy yace "2mns pls I 'll be back let me answer a call" gyada kai tayi.. Ya tashi yana kara waya a kunnensa... Ya tashi bada jimawa ba fannah taji ance "hi".. Dagowa tayi daga kallon waya tana kallon guy din... "Mind if I can join you"... Ta girgiza kai "srry someone is here"... Zaunawa yy yana murmushi "common bae lets take coffee" karamin tsaki tayi tana mikewa tare da daukar jakart ta zata wuce., yy saurin rike jakar tare da hadawa da hannun ta... Duk wnn ya faru ne a idon Amah... Wani irin hade fuska tayi tana kallon guy din dan ita duk da tana cikin turawa ta tsani dabi'un su kasancewar ta wacce tasan addinin ta.. Kafin ma wani ya samu damar magana Amah da ya karaso ya fizgo guy din tare da kifa masa wani marin da seda yaga wuta wuta... A kidime duk suka juya suna kallon sa.... Amah daya rikide wa fannah taga kamar bashiba duk seta rude .... Shake wuyansa yy yana zuba masa idanun sa da suka rikede zuwa jaa. Da kyar aka kwacesa a hannun Amah... Fannah kam kuka ta fara dan gaba daya gani take kamar kashe sa zeyi.... Cike da fushi ya bada order atafi dashi wai yana son cin zarafin fannah... Ba tare da bata lokaci ba aka tafi da shi... Ya fisgeta ta jakar ta suka taho... Suna zuwa daidai satin Maryam da komai ya faru a idon ta tun shigowar ta ya jifa mata jakar fannah ba tare da yace komai ba... Yaja Fannah da take ta kuka... Basu tsaya ko ina ba se inda yy parking motar sa.... Ya bude mata amma seta ki shiga ta turje.. Tsawa ya daka mata babu shiri ta shiga tana kara fashewa da sabon kuka.. Shima zagayawa yy ya shiga ya figi motar a dari da sittin ko kala becewa fannah ba duk da kuwa har cinkin ransa sa yanajin kukanta sede zafin da yake ji a cikin zuciyar sa ya hanasa yin magana... Jin yy parking ne yasa fannah dagowa... Ga mmkin ta seta gansu a kofar gidan su... Cike da mmkin ina yasan gidan take kallon sa ya kifa kansa a sitiyari... Ita gaba daya ya rikide mata wani tsoran sa takeji... Kokarin budewa ta farayi zata fita amma ta kasa. Hakan yasa tayi zaune tana sheshshekar kuka... Cikin tsawa yace "ya isa bana son wnn kukan"... Shiru tayi kam tacigaba da share hawaye dan mugun tsoransa take ji a ynx.. Fannah tana da tsiwa amma akwai tsoro... Ruwa ya mika mata ba tare da ya dago ba... Aikam ta karba tasha har seda taji sanyi a ranta snn ta aje... Dagowa yy ya zuba mata red eyes din sa da sauri ta kawar da kai... A hankali yace "what?" "Am afraid" ta fada cikin rawar murya..... Ya dan lumshe idanun sa.. Snn yace "sorry but I can't control my self ... Pls don't let dis happened I kwn it was mistake but my heart can't take it"... Kallon sa take da mmki idanun sa a lumshe... Dagowa yy ya sakar mata murmushi... Kasa tayi da kanta tana wasa da fingers dinta... "Srry I'm worried because I cares "... A hankali tace "thank you"... lock din ya bude ba tare da yace komai ba... Fita tayi ita yabita da kallo har ta shige snn ya sauke ajiyar zuciya tada motar... Maryam ce ta kawo mata motar ta. Ta tsaya tana kallon Fannah da tayi wani zugudi.... Kafin tace "hope ynx kin dena rainawa kanki hankali cewa Amah ba sonki yake ba... Dan nasan yau kinga real love".... Fannah ta harare ta "just because he cares.. Shiyasa kuke cewa love?.. " maryam tace "madam ko kiyarda ko karki yarda sonki yake because his reaction today is total out of love.. kuma tunda kike wani karya ne am sure kema you fall for him" baki Fannah ta saki tana kallon maryam .. Ita kuma ta dage kafata.... Tsokana sosai maryam ta tasa Fannah da ita har ta ware itama ta biyemata.. Tuni ta manta da abinda ya faru..... Tun daga ranar seda fannah tayi kwana biyu bata saka Amah a idon ta ba hakan ba karamin damun ta yy ba... Maryam na kula da yanda ta damu amma ta faske tasan de idan tayi tsami zataji..... Ita har adua take Allah yasa su ma daidata dan bakaramin dacewa zasuyi ba.... Domin Amah yakai duk inda wata ya mace zata soshi komi class dinta kuwa..... Yau kwana hudu knn basu hadu da Amah ba... Duk yanda fannah taso hana kanta tunanin sa kasawa tayi.... Har ta kaiga yau ta magantu... Ta dubi maryam tace "anya Amah yana lpy kuwa? " maryam tace "toke mene damuwarki".... Dan hade rai fannah tayi tace "kamar ya"... "Kamar yanda babu wata alaka da take tsakanin ku mene na damuwa"....cewar maryam... "Taya zakice haka bayan kinsan yanda muke dole na damu" tabe baki maryam tayi batace komai ba... Can maryam ta mike tace "tym din hand ball din yy muje...."... Fannah ta mike suka fara tafiya zuwa sport complex din ba tare da kowa ya sake magana ba .. Suna zuwa gab da zasu shiga kamar ance juya ta gansa zaune saman wasu fararen kujeru.. Cak ta tsaya tana kallon sa kamar zatayi kuka.. Taso wa yy daga inda yake with his face smiling dan tura baki tayi bayan ya karaso... Kallon maryam yy yace "kawar mu" maryam dake dariya ciki ciki tace "naam ka boye kasa kawar mu ta hanani sakat..." Duka fannah ta kai mata ta kauce tana fadin "ni nayi ciki sekun shigo" daga haka ta shige...Fannah ta harare sa tace "shine ka manta dani ko?" Ta fada kamar zatayi kuka... Ya langwabar da kai yace "srry bea that day a was mad at you but is not my fault I just can't control my self" dan kallon ta yy kafin yace "wait do you miss me lyk how do you feel da baki ganni ba 2dys"... Tura baki tayi tace "I feel nothing" ta fada in I don't care manner... Dariya kawai yy yace "no bad lets go in... Gaba tayi ya bita a baya.. Tana gab da shiga... Wasu irin masu saka kayan nan kamar cartoon suka fito dana lion da kuma elephant... Babu shiri ta kwalla kara a mugun tsorace dan dukda a London take ta kasa sabawa dasu... Fadawa tayi jikin sa.. Ba shiri ya rungume ta sede yanda ta fado masa babu shiri yasa suka fadi saman grass carpet din... Ganin ma mutanen basu kula dasu ba yasa Aliyu mirginawa da ita suka basu hanya kar su take su... Ita de Fannah ta makalesa gam... Kallon ta yy tana kwance saman sa ta wani runtse idanu tsabar tsoro murmushi yy tare ta mirginawa ya koma saman ta sede be sakar mata nauyin sa ba.... Bude idanu tayi .. Shikuma ya hade goshin sa da nata yana kallon idanun ta.. Ta sauri ta rutse idanun ta zuciyar ta na wani irin bugawa ganin kamar zeyi kissing dinta... Dauke kansa yy a kan nata hakan yasa ta bude idon ta.... Hannu yasa yana zagaye soft lips din nata.. In a whisper voice yace "not today but one day.. So do not wrry a tym will come that not even ur lips but the whole you will...... " se kuma yy shiru tare da kashe mata ido daya😉 snn ya mikar da ita.... Fannah mikewa tayi amma ta kasa fahimtar inda zance sa ta dosa.. A hankali ta tabi bayan sa suka shiga ciki koda sukaje har aka gama suka fito ta kasa manta maganar ba tana kasan ranta har ta koma gida da tazo kwanciya maganar ta rinka dawo mata "not today but one day"... Ta rungume pillow "to me guy din yake?"... "Aikam idan ma yana tunanin ni yar iska ce da ze yanda ya ga dama an saita sa na canza masa tunani yamayi kokarin gwadawa wlh"... Ta fada tana wani hade rai... "He loves you" wata zuciyar ta fada.... Da sauri ta kawar da tunanin tare da yin addua ta kwanta.... ......... Kiran wayar da maryam ta mata ne ya tasheta daga baccin da ta koma bayan tayi sallah.. Kasancewar yau Saturday basuda lectures... Dan tsoki taja snn ta dauka tace "disturber".. Daga can maryam tace "uhmm beb you knw what?".. Fannah tayi rolling eyes tace "sekin fada" "khalil na na hanya fa wai by 3 flight dinsu zeyi landing"... Da sauri fannah ta zauna "really why didn't you alert me se ynx"... "Nima ynx ya fada mun wlh.. Ynx de shirya zanzo se muje mu siyo abunda babu".... "Ohk se kinzo"... Wanka ta shiga tayi ta fito ta shirya snn taje da kanta ta kitchen domin hada masu abinda zasu ci dan tasan da wuya maryam ta natsu taci wani abu wani har seta kammala komai.... Tana cikin jerawa a dining se ga Maryam ta shigo..... Fannah na dariya tace "matar khalil"... Maryam ta tura baki irin na shagwababbun nan tace "bana so... Nide kizo muje"... Fannah ta tabe baki tace "breakfast first".. Kamar maryam zatayi kuka ta zauna saman kujera tace "pls swthrt forget about breakfast coz before you knw it tym yy" fannah tayi serving dinsu tana fadin "ai fa sekiyi am going no where sena cika cikina" Babu yanda maryam ta iya dole ta zauna suka yi breakfast dan dama batayi ba.. Suna gamawa suka sake shiri..... Duk wani abu da suka san zasu bukata suka siyosa.. Snn suka koma apartment din maryam. Suka fara kokarin hadan masa kayan tarba wanda suka san ze bukata Zuwa 2 sun gama komai sun gyara ko ina har sunyi wanka maryam ce keyin kwalliya fannah kam dama is not make up fan ...10mnts to 3 suna airport Gabadaya maryam ta cika da murna da taga abun kaunar tata da sauri ta fita tanaji kamar ta rungumesa sbd farin cikin ganin sa...fannah kam nadaga mota tana hango su.. Sunyi matukar dacewa da juna a hankali ta zaro wayar ta tana sakar masu pics seda taga sun karaso snn ta aje wayar ... Shigowa motar sukayi.... Fannah ta juya tana kallon su ganin duk sun shiga back seat sun barta ita daya... Tace "uhm am I a driver?" Gashi ma kin fada cewar maryam...murmushi tayi tace zaku sani.. Ta dubi Khalil tace "you are welcome bro"... Yace "bana amsawa sena ganki a Nigeria"... Dariya tayi ta fara driving tace "karka damu soon" yace "Allah yasa biki ma idan kikaje mana mungode" murmushi kawai fannah tayi... A kasan ranta kuma tana jin wani dadi.... Tade san ko basu je niger ba zataje bikin maryam nan ma ta samu damar neman family dinta.... Sede tana tsoro kar a hanata zuwa dan tasan halin daddy ze iya cewa aa.. But bata tunanin ze hanata..... Gab da zasu tafi kallon film Fannah ta koma gida domin tafiya da hisam.... Ta baro su maryam cike da birgewa bakaramin birgeta suke ba.. She wish ace zata itace.. Tana da samari masu sonta da yawa amma babu wanda ya mata beside ita dan kasarta ta takeso Nigeria... Tana so ta koma kasarta da zama ta hadu da family dinta.. Amah ne ya fado mata a rai... Ta wani hade rai as irin bazata Kara kulasa din nan ba.... Tana zuwa ta iske hisam already ya shirya ita yake jira ta dauke sa suka tafi.. Acan suka hadu dasu maryam dan haka suka shiga tare... Hisam ne yace "aunty bro is not here"... Dan tabe baki tayi tare da daga shoulder in I don't care.. Amma a kasan ranta she's wondering why bezo ba.... Maryam ce ta tabo tace "you're wondering why be zo ba ko"... Harara fannah ta zabga mata .... Khalil yace "wane " kamar maryam jira take tace "wani ne guy ne idan bata gansa ba ko daya seta hanamu sakar"... Khalil ya waro idanu... Nan maryam ta fara kunna ta.. Ganin sun hanata sakat yasa ta tashi tace "ni na wuce ku sameni cikin park din nan".. Daga haka ta fice suna ta mata dariya tana ji maryam madam jira mu tayi bnxa dasu ta fice....gurin da yake na shakatawa ta shiga .. Ta samu wata kujera ta zauna ta zaman ta bada jimawa ba su maryam suka shigo khalil na rike da hannun hisam dauke kai tayi... Su ma se basu yo inda take ba se suka shiga wajen suna dan zagawa gwanin bn sha'awa da ka gansu kaga masoya.... Fannah se kallon su take cike da birgewa... Kamshin turaren sa da taji ne yasa tayi saurin runtse idanun ta dan tabbas tasan yana kusa da ita..... Aliyu ya zauna yana kallon yanda ya runtse idanu yace "uhmmm you don't want to look at me again"... Fannah ta tura baki tana bude idanun ta sede bashi ta kalla ba.. Ta cigaba da kallon sun maryam... "Suna birge ki ko?". Kallon sa tayi ta saki murmushi tare da gyada masa kai.... Ya gyara zaman sa yace "kema ai kina da naki ai".. Girgiza masa kai tayi... Yace "why but you can't tell me you don't have a boyfriend nasan kinada samari"... Dage kafada tayi tana tabe baki kafin tace "I don't like them I need someone from my country..". Yace "but why?.. Meyasa se dan kasarki".. Tace "I want to marry to a Nigerian.. Because I want go back to my country where all my family are, I want live with them, inaso na koma cikin su duk da sun ware mu, I knw is not possible for my dad to let my go to Nigeria but marrying to a Nigerian ze bani damar bincikar family dina... I love them duk da basa son mu nima inaso ace ko bn zauna dasu ba ina ace wadan nan are my family.. That's why I want marry a Nigerian".... Murmushin sa me kyau yy yace "well thats good hakan ma yayi"... Murmushi tayi itama... Yace "am a Nigerian also what if I say"... Dago manyan idanun ta tayi tana kallon sa.... Ya dan cije lips dinsa kafin yace "what if I said I love you"........ Babu shiri maganar ta mata dirar makiya saman kai... A razane tace "what".... Yayi rolling eyes yace "well I didn't say it but if I said I love you will you accept?"... Girgira kai ta tafarayi kafin tace "no"... Ya dage gira yace "why?".. Tace "just"...yace "ohk then I love you"... Da sauri ta dauke kanta tana kallon su maryam da suke ta hidimar su . .. Aliyu yace in a wispher voice "one day we will be lyk them..." Da sauri ta runtse idanu... Yy murmushi yace "yeah coz I love you"... Bude idanun ta da suka tara kwalla tayi tace "Aliyu" yace "yeah that's me kuma ina sonki just think about it zamuyi magana leter".... Daga haka ya tashi ya wuce... Fannah tabi bayan sa da kallo har ya fice... Itama tashi tayi ta koma mota.. Gaba daya hankalin ta a tashe yake.... Gida ta koma sede ta kira su maryam tace su taho da hisam..... Ba yau aka fara cewa ana sonta ba but tarasa dalilin da yasa na yau ya kasa barin ranta... Har karfe sha daya idon ta biyu ita da sometimes ma kafin ten tayi bacci sede idan sun fita ko kuma suna fira.... Gaba daya muryar sa ta kasa barin cikin kanta ..... Wayar ta ne yy ringing ta kalli wayar tana tunanin me kiran ta... A hankali tayi picking tana kara a kunne without saying a word.... "Assalamu alaiki"., gaban ta yy wani irn faduwa jin muryar sa ta daki kunnen ta.... Cire wayar tayi a kunne tana kallon wayar da tunanin ina yasamu contact dinta maida wayar tayi tare da tattaro courage ta amsa masa sallamar cikin rawar murya.... Daga can bangaren yayi murmushi kafin yace "ummm baki bacci ba".... Fannah taja numfashi da kyar tace "who are you".... Aliyu yy rolling eyes "maganar dazu ce ta hanaki bacci"... kamar zatayi kuka tace "amma ai da wasa kk so"... Dan murmushi yy se kuma shima cikin kwaikwayon muryar ta yace "uhmm uhmm nifa da gsk nake"... Tace "sirr" yace "maa"... ta tura baki tace "bana so" yace "baki sona".. Da sauri tace "aa ni bn fada ba".. "Oh kina sona kenn".... "Pls kace wasa kk" yace "to taya zance wasa nake bayan inasonki". "Ka fada ne sbd nace ina son dan Nigeria".. Aliyu ya wara idanu "who told you" tace "eh mana".. Yace "see you.. Do you have the idea of tun yaushe nake sonki?"... Fannah ta kwanta tana kara rungume pillow kawai hakanan take jin wani irin farin cikin. Tace "inajinka ka tun yaushe"... Shiru yy kafin yace "I will tell you not today" kamar zatayi kuka tace "when".. Cikin muryar rada yace "se munyi aure"... "Aa nide ynx" yace "aa nide ba ynx ba" tace "plsss" yace "ohk then se kince kina sona"... Waro idanu tayi tace "bade zaka fadamun ba"... Yace "I will tell you leter but just knw that tun kafin ki fara gani na nake sonki"... Fannah ta zaro idanu "ka manta da fada muke"... Yace "yeah but ni ba fada nake yi ba I was doing it intentionally just to have close with you".... Shiru fannah tayi tana murmushi.. Knn duk haukan da takeyi yana sane da ita yace "ita kuma madaam din nan taita kunna mun wuta a tym din.. Do you knw that lokacin ko baccin kirki banayi sbd yanda nake ganin tsanata a idanun ki.. I was afraid fa karki ki kulani"... Fannah "ni bn tsane ka ba"... Yace "really kema kina sona knn".. "Kawai de we're frnds"... Yace "zaki yi bayani"... "Wasa ai kk mun ko".... Yace "zaki ga wasa tym din dana maido ki Nigeria".... Da sauri Fannah ta kashe waya tana dariya kasa kasa... "Lallai ma Amah shi koda yaushe da abunda zezo.... To bara mu gani dame zezo next" ta fada tana lumshe idanu se bacci..... .... Nikam nace zaku kiga abubuwa irii irii..... Kucigaba da bibiya ta ba'ayi komai ba acikin littafin Love Cycle nasan zakuji dadinsa fiye da duk littattafaina na baya kude cigaba da bibiyata.. More comments more typing..... ✨✨✨ Urs Nafeesatuu... 😍😍 ........ *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (8)✨ Da fannah ta tashi da safe setaga kamar mafarki tayi duk maganganun sa suna kanta ta kasa mantawa sometimes har murmushi take saki ba tare da ta sani ba seta ankare se tace to ita menena murmushi ita da ba sonsa take ba... Seta tura baki kawai... Ji take kamar ta kira maryam ta fada mata amma ta fasa koda sukayi waya da khalil ze tafi bata fada mata komai ba.... Ranar monday ko a class kasa yarda tayi su hada idanu but duka muryarsa tanaji a kunnen ta... A hankali ta daga ido carap kuwa idanun su suka harde.. Dan kashe mata idanu yy tare janye nasa.. Itama tayi kasa da kanta da sauri tana zare idanu kalmar I love you din da ya fada mata kawai ke dawo mata setake ganin kamar da wasa ne be fada ba.. Har aka tashi class din .... Maryam ta dubi fannah da duk ta wani zama silent tace "ke are you okey".... Kallon ta fannah tayi batace komai ba sukaci gaba da tafiya.. Maryam duk setaji ta zama wata disturb sbd bata saba ganin kawar tata haka ba.. Har sukaje inda suka saba zama maryam ta masu ordern abinda zasuci... Se a anan Fannah ta dubi maryam tace "you knw what?" Maryam ta girgiza kai.. Numfashi Fannah ta sauke kafin tace "he proposed" da confusion maryam tace "who?".. Harara fannah ta banka mata... Maryam ta wani zaro idanu "you mean Amah, when? Where? Oh woww I love dis ur drama from quarrel to friendship, friendship to.... what's a good good story before you knw it sede muji ana Nigeria za'a kai fannah"fannah ta jefe ta da tissue "ce maki akayi ina sonsa ne"... "Yo tun yaushe kuma se ance mun ai tuni na hango jirginku da ma.. Na tafi na barku kuna fada wai daga dawowa se gani nayi an zama frnds dama can ta ciki na ciki"....da idanu kawai fannah tabi Maryam... Ganin ta mike ne yasa tace "maryam ina zuwa" "wait for me ina zuwa ynx" bama ta jira cewar ta ba ta tafi... Waya Fannah ta dauka tana dannawa tana dan murmushi dan maryam daban ce a rayuwar ta.... Amah ne yazo ya zauna inda maryam ta tashi fannah ta dago ta kallesa.. Kafin tayi kasa da kanta tana amsa sallamarsa ciki ciki... Shiru yy wanda har seda ta sake dago kai... Suka hada ido tayi kasa da nata... Ta danyi murmushi yace "am I new to you" da sauri ta girgiza kai "kodan maganar ranar that's why you're changing to me... Ta girgiza kai "no I knw you're kidding me"... Ya dage gira daya yace "that's no.. I mean what I said.. Yes I love you kuma ba wasa nake ba" ta tura baki tana wasa da fingers din ta.... Maryam ce ta dawo... Gaisawa sukayi da Amah kafin yace "wai bata yarda ina sonta ba"... Maryam tace "wasa take mu ai tuni mun san komai"... Fannah ta zabga mata harara... Amah yace "babee" Fannah bata san sanda ta dago ta kallesa ba yace "you knw I love you ryt?"..tura baki fannah tayi... Yy murmushi yace "any way idan ma baki sani ba I love you now kin sani seki shirya zan maida ke Nigeria".. Tace "wai bazakayi shiru ba" yace "see you akan wane dalili magana ma ynx na fara" maryam tace "aishine nima shi Nagani" haka suka taran mata tun tana hade rai har ta sake sukacigaba kamar ta sede na yau is different dan Amah yana mata magana ne as wacce yake so ba frnd ba kamar da duk da dama can sometimes yandaa suke kamar masoya but ba kamar yau ba tun tana nokewa har ta sake..... Koda suka koma gida ma yau da daddarre seda ya kirata kuma sunyi waya sosai duk da idan ya mata maganar soyayya seta basar ta fara masa shagwaba shima seya biye mata Fannah that isn't a fan of making call se taji kamar su kwana suna waya....... Wasa Wasa fannah tun tana nokewa soyayyar sa har ta sake domin Amah is perfect kusan 3weeks knn koda yaushe suna tare ba'a waya ba ba kuma a sch ba bata taba fada masa tana son sa ba amma bazata ce bata sonsa ba but he always remind her da he love her and she's happy.. Sometimes idan tana masa shagwaba he will be lyk babee you knw I love you ryt..?wnn kalma tana tafiya da ita sosai.. Har yau bata fadawa maryam cewa tana son Amah ba.. But Maryam knws that kawarta has already fall for him mutane dayawa ma sunsan soyayya suke dukda basu fito sun fada ba.. Wasu se kaji suna fada ya koma soyayya barin ma yan department dinsu... Wasu dayawa najin haushi fannah sbd akwai da yawa dake sonsa itakam hakan kesa ta kara kusanci dashi..... Har gida mum tasan da zancen Amah dan kaf babu abinda Fannah bata bata lvr ba sede ita batace tana sonsa ba... But tuni mummy ta gane Fannah na son Amah Shakuwar fannah Da Aliyu kam kullum gaba take...yauma suna tare kamar kullum bayan ya gama tsokanar ta tacika tayi Fam yana ta faman lallashi da kyar yasamu ta sauko.. Ya kalle ta yana murmushi "yauwa koke fa da kin wani hade rai kinga dame kikayi kama kuwa" ta tsuke fuska tace "wa" ya wara idanu "da matata" rufe fuska tayi yace "wait babee you knw I love you ryt? Pls karki barni inaji a jikina ke tawa ce ni kade pls don't leave kinsan inasonki"... Ta tura baki "inshaallah I will not" yace "promise" "I promise" ta fada... Hannun ta ya kamo yasaka mata wani ring💍 me kyau Fannah ta kalli ring din da mugun mata kyau a hannu tace "wow" ya sakar mata murmushi yace "just to remember me koda bana tare dake".... Fannah feel lyk huging him dan ita kanta tasan tana sonsa bama tun ynx ba... Yace "babee baki taba cewa kina sona ba".. Rufe fuska tayi... Yy murmushi yace Any way just knw that Aliyu loves you, yes I love you" "I love you too" shine a ranta amma ta kasa fada ta rasa ranar da zata furta masa wnn kalma da ta dade a ranta.... Wayar sa ce tayi ringing duk suka kalli wayar.. Idon ta ya sauka a kan YUSRAH .. Beyi picking ba kamar yanda be kashe ba... Tace "pick mana" girgiza kai yy dan yasan ynx ya dauki wayar nan to da matsala bama daya ba.....Fannah taji gaban ta ya fadi tace "why" daukar wayar yy yasaka aljihu.. Fannah ta mike ba tare da ta kallesa ba dan idanun ta ne suka cika da kwalla wani irin kishi ne ya taso mata wanda bata san dashi ba .. Amah be san sanda ya ciro wayar da ta katse ba ya sake Kira ya saka a hand free "babee wait she's my sis" se akaci sa'a Yusrah na dagawa tace "hello yaya".. Wani relief Fannah taji Yace "yusrah I will call you back Mom na gida ko?" tace "eh" "ohk zan kiraki ina wani abu ne" daga haka ya kashe wayar... Yanajin dadi da bata kwafsa masa ba kuma yaji dadi da dama yaya take cemasa... Fannah kam kunya ce ya isheta but a kasan ranta taji sanyi... Ganin ta dan saki fuskar ta yace "umm miss jealous" da sauri ta bude motar ta ta shiga ta tafi shima dariya yy ta tafi tasa motar... Wayar sa ce ta sake ringing ganin me kiran yasa ya dauka da sauri... Shiru yyy okey sir kawai yake fada...suna gama wayar ya dafe kai..." Oh god what's the fuck" hannu ya saka yana yamutsa sumar kansa tare da cije lips... Yasan duka plans dinsa sun rushe but amma ba duka ba yasan Fannah loves him but what if ta canza sa daga Baya.. Iska ya furzar " I knw is hardly but it can happen.... And I need to go."... Tayar da motar yy yana dan cije lips dinsa.... He have no idea dole ya tafi........ ✨✨✨ Ranar gaba daya be kira fannah ba itama bata kirasa ba but abin ya dame ta har safiya kasa jurewa tayi ta dauki waya ta kirasa but bata tafiya... Bata wani damu ba... But seda taje sch taga har aka tashi bataga me kama dashi ba hakan ya daga mata hankali.. Har ta fadawa maryam.. Se tace mata maybe suna wani aikin ne ta masa uzuri... Hakan yasa hankalinta ya dan kwanta.. Sede me ranar ma be kirata ba Fannah ta kira wayar sa yafi sau a kirga but bata shiga... Duk ta kasa natsuwa.. Har ta fada wa mummy.. Ganin yanda ta daga hankalin tane yasa mummy cewa ta basa lokaci may be yy tafiya ne... Shiru kawai tayi amma ita hankalin ta ya tashi.... Wasa wasa har suka shiga weekend babu Amah babu waya... Fannah ta shiga damuwa sosai sede maryam ko mummy suyi ta kwantar mata da hankali.... Daurewa kawai take amma ta damu.... Hankalin ta be kara tashi ba se ranar class dinsa da taga bashi bane lecturern sune ma nada ya dawo masu.... Ranar kam damuwar da Fannah tashiga ba'a magana.. Maryam ke kwantar mata da hankali... Ta dubi maryam tace "ina ze tafi be sanar min ba yasan halin da zan shiga ne" ta share hawayen da suka zubo mata maryam lallashin ta kawai take dan bata da abin fada ta dade da sanin cewa fannah na matukar kaunar Amah.. And she's have no Idea akan rashin ganin nasa... Koda suka koma gida seda mummy tayi da gske snn taci abinci... Mummy ta bata shawarar akan ta tambayi lectures din akan inda yake.... Hakan kau akayi office din wanda yake koya masu course din da Amah ke masu sukaje.. Bayan sun gaisa se maryam ke masa maganar.... Yace "Amah is not part of of us he's a Nigerian but lives in American.. A doctors that can worked with four countries America, England, Nigeria and spain, he's not normally working with us besides a worked bring him to UK and he assist us but he's not permanently here.. He is done and has gone back to america already"... Fannah ji tayi kamar kanta ze fashe dan maganganun sa mun masa nauyi sallama kawai suka masa... Suna fitowa fannah ta fashe da kuka.... "Maryam mena masa da zemun haka dan Allah dama yasan tafiya zeyi kuma ya saba dani kuma baze iya contacting dina ba.... Maryam taita lallashin ta har suka dawo gida... Ta rungume mommy tana kuka.. Maryam ce ta fada mata abinda ya faru ...mummy bataji dadi ba gaba daya zuciyar ta ta mata nauyi.. Ta fahimci yanda fannah keji but.. Tasan ba yaudarar diyar ta yy ba tabbas da dalilin da yasa ya tafi kuma tasan ze dawo hakanan taji hankalin ta ya kwanta da Amah din ... Kafin dare zazzabi ya rufe Fannah.. Dan ta kasa yarda Amah ya tafi ya barta.. Da kyar mummy ta samu tayi bacci ranar da daddy ya dawo ta basa lvr... Shiru kawai yy bece komai ba amma abun ya tsaya masa a rai.. Washe gari fannah bata samu taje sch ba dan da zazzabi ta kwana.. Da safe ma seda daddy yy da gske tayi breakfast... Fannah bata sake ba se yamma shima seda duka iyayen nata suka taru akan ta dan sakata farin ciki... Daddy kasa tsaya wa yy wajen aiki dan kwanciyar hankalin diyar tasa da yake ganin itace komai nasa shine nasa... Hakan yasa fannah tadan sake maryam ma tazo suka taru wajen sakata farin ciki.... Daddy ne yace "to daughter bani lvrn sirinkin nawa da yaki mana sallama duk da nasan ze dawo tell me ya akai kuka hadu"... Cikin kunya ta fara basa lvrn dunga sanda suka hadu har tafiyar sa.... Daddy ya jinjina kai yace "kikace A Nigerian and wnn lecturern yace he lives in America?" Ta gyada kai... Yace "Aliyu sunan sa" ta gyada kai.... Daddy yy shiru yace "did you have a picture of him" ta girgiza kai... Yace "ohk dear kar ki damu ze dawo kinji".. Washe gari ma bataje sch ba dan ji take gaba daya sch din ta fita ranta da yake sun kusa fara exams se kawai ta fara karatunta a gida har weekend ta zagayo... Lokacin ta dan fara sakewa.. Se Monday taje dan gani take kamar zata gansa... Sede me be zo ba... Suna fitowa taja maryam suka wuce office dinsa.. Ta iske PA dinsa ta tambayesa ko yanada numbern yace aa jiki aa sanyaye ta juya se ya kirata.. Ya tambaye ta ko itace Khadijah da sauri tace "eh"... Ya bata wata takarda yace "gashi aikowa yy da ita cewa duk ranar da tazo neman sa a bata... Da sauri ta karba tanaji wani shashe na damuwar ta na tafiya yyinda gaban ta ke wani irn faduwa... Maryam ta jata har seda suka shiga mota snn ta bude inda taci karo da handwriting dinsa.. (Assalamu alaiki khadija...... I Will first say srry because I knw you won't be happy with me I lept without alerting you but am srry aikine ya taso mun cikin gaggawa I received I a call immediately after you left but kiyi hakuri just knw that I love you and my love for you is forever if I say forever I mean forever ...you're always in my thought and am coming back for you soon pls love me lyk I do.. I knw I love you ryt?) ..... Ahankali ta lumshe idanun ta tare dafurta "and i love you too".. Hawaye na gangarowa ta idanun ta.. Ta rasa me zatayi farin ciki ko bakin ciki... Farin cikin shine tasan cewa yana tare da ita... But meyasa baze bata numbern da zasuyi communicating ba.. Bata san iya tsawon wane lokaci ze dauka kafin ya dawo ba taya yake tunanin zata rayu cikin farin ciki bayan zuciyar ta tariga ta saba dashi but koma de mene tana sonsa kuma zata jirasa..... Bata san sanda suka kawo gida ba sede taji maryam ta bude mata kofa ta fito... Hakanan ta fita tana zuwa ta mikawa mummy takardar tare da fashewa da kuka... Tace mummy zan jira shi but har tsawon wane lokaci zan dauka ba tare dashi ba bn kuma ji koda muryar sa ba...... ita kanta mummy taji tausayin diyar tata domin tasan tana sonsa lallashin ta taitayi har ta samu ta natsu... Ranar fannah a dakin mummy ta kwana... Washe gari bata samu taje sch ba sbd ji tayi gaba daya ta tsani sch din... Exam ta matso fannah ta sake tana ta karatun exams din ta duk ta wani zama shiru shiru karatu da tunanin Amah kawai tasa a ranta gashi ko pic dinsa bata dashi sch dinma ba kullum take zuwa ba amma tana karatu iya karatu... Su daddy ma sun dage sosai wajen ganin ta kwantar da hankalin ta hakan yasa ta kwantar da hankalin ta domin suma nasu ya kwanta... Amma kullum ji take kamar ana kara mata sonsa.. A haka de suka fara exams inda ta natsu ta maida hankali kuma alhmdllh tana yi kamar yanda ta saba... Alhmdllh duk wasu exams da tayi babu wacce bata mata dadi ba gashi yau har saura daya su gama.. Bayan ta sauke maryam kamar kullum ta taho gida... Tana cikin tafiya tayan motan ta yy faci jin yanda motan keyi ne yasa tayi parking gefen titi ... Fito tayi tana duba tayan ganin sosai yy faci.. Dan dafe kai tayi tun jiya ta kula yy kasa but bata wani maida hankali a kai ta.. Gashi babu meyi a kusa dole sede tahau taxi ta koma gida... A hankali wata mota tayi paking gefen ta... zuge glass din motar akayi.. Kallo daya fannah tayiwa handsome guy din dake cikin motar ta dauke kai.. Duk da kallo daya ta masa ta gane dan Nigeria ne .... Yace "assalamu alaiki"... Ta amsa masa sallamar ba tare da ta kallesa ba yace "how may I help you young lady"... Tace "thank you"... Dan murmushi yy yace "my sister I just want to help and nothing more"... Kallon sa fannah tayi... Shi kuma yadan langwabar da kai.. murmushi tayi kafin ta fada masa... Ya bude motar ya fito dogo ne meji da samartaka... Ya bude boot ya fito da spire tire yace "I have one but bani da karfin sakawa" ya fada da hausa not knowing that taji meya fada... Ita kam kamar baxata magana ba se kuma tace "daurewa zakayi"... Kallon ta yy yana ware idanu ita kuma tayi kamar ba ita tafada ba.. Yace "kai bahaushiya but baki kama damu"... Dariya ya bata amma ta gimtse... Gyara rigar sa yy ya fara kokarin saka mata tayar... Yace "do you live here or you're student" tace "student"... "Uhmm duk nan kuke gudowa zamu tsamo ku"... Dariya kawai fannah tayi dan ta kula he's funny... Tana tsaye har ya saka.. Ya tashi yana maida numfashi yace "nawa zaki bada an gama"... Tayi murmushi tace "dauki motar na baka" ya waro idanu "rufamin asiri.. Kawai do me a favour" tace "me " yadan langwabar da kai... "Ur contact kinga se mu rinka gaisawa tunda kasar mu daya ko"... Amsa tayi babu musu tasaka masa.... Yace "ur name"... "Khadeeja"... Yace "wow nice name" ya kirata bayan ya shiga yace "i'm Sultan".. Gyada masa kai tayi tana shiga mota... Ya daga mata hannu harta wuce snn kuma ya koma mota..... Koda ta koma gida wanka kawai tayi taci abinci ta kwanta bacci... Seda daddare tayi karatun last exams din tata... Abubuwa duk suka taru suka mata yawa ga rashin Amah ga kuma na maryam dan da angama exams komawa zatayi.... Bayan sun fito exams maryam ta wuce gida sbd baki data samu daga Nigeria fannah kam tsayawa dayi tana jiran wani lecturer dinsu ya fito tayi masa wasu submitting.. Inda suka saba zama .. Se jiya tayi kamar zataga Amah dukar da kanta tayi tanajin wata irin kewar sa... Can ta dago kai tana kallon mutanen wajen...idanu suka hada da wani guy... Dauke idanu ta ta sake maida kanta kasa.... Sallama aka mata ta dago suka hada idon da wnn guy din... Ciki ciki ta amsa ya saki cute smile dinsa wanda ya karawa kyakkawar fuskar sa kyau.. Dauke kai tayi ba tare da ta mayar masa da murmushin ba... Yace "sister are you okey?"... Ta gyada masa kai.... Kamar zeyi kuka yace "no.. You look disturb are you sick".... Girgiza masa kai tayi.... Yace "hungry?"... Ta girgiza kai... Yace "ohk what sister pls tell"... Murmushi ta yi ganin duk yanda ya damu... Kuma yanda yake kiranta da sister yasa taji dadi.... Shima murmushi yy kafin yadan harare ta.. You don't want to tell me ryt or just because you don't knw me.. Ohk am ur bro tell me" yaso ya bata dariya amma se tayi murmushi.. Yace "good oya tell me" yanda yy din kawai setaga yamata kama da Amah hakanan taji hankalin ta ya kwanta da shi... Wayar sa ce tayi kara ya dauka yace "hey bro... Bn ganka ba... " se ya mike tsaye kafin ya hango wani snn yace "na ganka juyo" ganin wancan ya gansa yasa ya zauna tare da aje wayar... Yace "srry sis coz you don't knw me that's why you don't want me to knw ur problem" tace "nima ai a Nigeria nake" Ya wara idanu "wow where? kinga nide dan katsina ne but I leave in abuja"... Sultan yy slow ganin yarinyar jiya Fannah ma se kallonsa take dan sarai ta gane sa har ya karaso... Bama tajin me wancan yake fada.. Seji tayi yace "lets be frnds i'm UMAR IBRAHIM RADDA you can call me FAROUQ RADDA".... Wata irin juyawa Fannah tayi tana kallon wanda ya kira kansa da FAROUQ... Seda wutar kanta ta dauke kafin ta dawo daidai knn.. Cikin rawar murya tace "you mean RADDA, I mean Aliyu is ur grandfather".. Cike da mmki yanda tayi din Farouq ya gyada mata kai.... Yace "yeah he is ya nuna sultan and this my bro he's USMAN muktar RADDA.. SULTAN RADDA".... fannah ji tayi duniyar ta juya mata.. Kawai ta fashe da kuka.. Duk kallon juna Sultan da Farouq sukayi... Farouq ne yy karfin halin fadin anything wrong what makes you cry... Cikin kuka tace "Am KHADEEJA MUHAMMAD RADDA".... duk a tare sukayi baya cike da dunbin mmki... sultan yace "what"... Ta sake fashewa da kuka tace "yes am ur sister whether you lyk it or not am also ur family"... Farouq ne ya kamo hannun ta yace "you mean ke diyar Muhammad ce"... Ta gyada masa kai... Be san sanda ya rungume ta ba yana fadin Alhmdllh.. Sultan ma hadasu yy ya rungume duk idanun sa cike da hawaye... Farouq yace "don't cry sister we lyk you and really miss you kullum cikin zancen ku muke... And inshaallah komai yazo karshe you're going back to ur country".... Wani irin farin ciki Fannah taji ya lullubeta wai you itace rungume da family din ta ita ko ahaka aka tsaya ta gode..... More comments more typing...... ✨✨✨ Urs Nafeesatuu...😍😍 ...... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (9)✨ Bayan komai ya lafa Fannah that is so excited tabi yan uwanata da kallo gani take kamar a mafarki tace "gani nake kamar mafarki nake"... Farouq ya dage gira daya yace "really kuma gashi a zahiri ne"... Ta kara kallon cute guys din dake gaban ta tace "are my family so cute lyk dis"... Sultan yace "you're cute shaa so expect all ur family to be cute".... Murmushi tayi wanda har dimples dinta suka lotsa... Tace "I never expect you guys are simple bn dauka zakuyi farin cikin gani na ba".. Farouq yace "both of us ware wrong.. Mun dade muna neman ku tunda muka taso muka fahimci cewa familyn RADDA suna cikin kuncin rashin ku... Ana maganar uncle kamar yana nan duk dake kuma kullum cikin jiran dawowar ku muke grandfa kullum burin sa ya sake ganin Muhammad kafin ya bar duniya.... Snn muna tsoran yanda zaku tare mu.. Munsan zaku dauke mu a matsayin wadan da suka tsaneku suka watsar daku.. Amma duk da haka iyayen mu suna neman ku dan su roki gafarar ku.... ".... Fannah rasa inda zata saka kanta tayi sbd farin ciki.. But bata san ya dad dinta ze dauki wnn ramari ba ... He may be happy or not..... Cike da farin ciki tace "ynx idan munje Nigeria everyone will be happy with us . and grandfa will not send us back".. Sultan ne yace "tab ke kinsan yanda kowa ke sonku kuwa bari kiji duk kyautar da grandfa zeyi wa yaransa se ya hada da muhammad dinsa.. Idan kana son ganin farin cikin sa kace masa Muhammad dinsa ze dawo da family dinsa"... Fannah ta tallafe cin dinta ta kallon cike da farin ciki..... Farouq yace "see you kin wani girma sosai... I can recall sanda akaje dake kina jaririya" da sauri ta rufe fuskarta.. Sultan yace "tym din idan zan tuna Da muka dauke ta tayi ta kuka but Amoon na daukar ta tayi shiru"... Da sauri tace "Amoon yana kasar nan shima ko?"... Farouq yy "murmushi yace wnn aljanin ynx zaki gansa kuma ki nemesa ki rasa ynx baya London last week da mukayi waya yana spain"... Shiru fannah tayi domin kau ta gano wadan nan sune maza na farko da aka fara haihuwa a family . ynx ta hadu da UMAR da USMAN saura SADEEQ da ALIYU..... se kuma sauran yan uwanta ganin su farouq kade ya tabbatar mata da family dinta are so cute snn ganin su kade yasa mata dokin kasancewa dasu... She wish ace Amah na nan da shi zata fara bawa lvr... tace "soon inshaallah zan san kowa ynx ku zo muje gida".... Sultan yace "oh god... Iya yawan shekarunki fa rabon da naga Abba"... Murmushi kawai tayi tana mikewa... Da yake kowa da motar sa.. Se duk kowa ya shiga tasa fannah ta shiga gaba domin zuwa gidan su kuma duk sukabi bayan ta.... Har suka isa... Su sultan suka fito suna kallon dankareren gidan su fannah wanda da ka gani kasan meshi ya tara.... Fannah ta dubesu tace "this is where we leave"... "Daddy , mommy, me and my brother... That's all we're four we lack family but we leave a happy lyf... Sometimes we need them to gist, play, fight, weddings, but we don't have"... Ta fada idanun ta na kawo ruwa... Sultan ya dan buga shoulder dinta.. "It has all come to an end we're here for you".. Murmushi tayi kafin tayi gaba "let's go in".... bayan ta suka bi jiki a sanyaye ... Hisam ne kade a parlor suka shiga.. Da sauri ya taso ya rungume fannah.. Ta kalli su farouq tace "my brother Aliyu we called him Hisam"... Sultan ya ware masa hannu "hug me bro.. Yaro me sunan tsofi".. Babu musu hisam yaje sultan ya rungume sa.... Farouq.. Yace "kaga ya dan dauko yandayi da takwaran nasa Amoon"... Mummy ce ta fito daga kitchen jin ana magana da hausa wasu muryoyi daban bata yan gidan ba.... Turus ta tsaya tana kallon su sultan gaban ta na wani irin faduwa dan duk da bata san su sultan ba daga sak kaman nin su da family din mijin ta.. Snn kuma ta dan sansu sama sama da suna yara.. To knn meya kawosu ina suka hadu da Fannah.. Kode neman su suke... Aikam da taji dadi dan lokaci yy da yakamata mijin ta ya koma cikin family dinsa.. Kodan fannah da ta girma.. Ita tasan mene matsalar rashin dangin a aure kuma bazata bari ya faru akan diyar ta ba...... Suma kansu kallonta suke zuciyar su na karyewa... Fannah tace "mummy yan family dinmu ne a sch muka hadu dasu..." Idanun mummy suka cika da kwalla tace "da gske wajen mu kuka zo"... Farouq yace "sure muma mun dade muna neman ku".. Mummy da hawaye suka fara zuba a idanun ta tace "come to me my children give me a hug"... Da sauri duk sukaje suka rungumeta cike da farin cikin ta shafa kansu "you are welcome dearies".. Ta sake su tana shafa kansu "duk kun girma".. Dariya sukayi duka.. Tace "I can recall tym din da fannah was cry kuka dauke ta.. Wane ne ma ya dauke ta tayi shiru?".. Sultan yace "Amoon ne".. Tace yes "shine Aliyu ryt?" Suka gyada mata kai tace "wow to ynx da wane da wane anan"... Kowa ya fada mata suna sa.... Tace masha Allah yan hudun family... Ina Sadeeq da Aliyu..suna lpy... Suka amsa mata da lpy lau.... Wajen ta nuna masu "pls sit down bari a kawo maku coffee you're all welcome and we're happy to see you"... Zama sukayi cike da farin ciki Hisam ya zauna tsakkiyar su... Fannah kam ta tasa su gaba da kallo... She can't believe wai itace tare da wasu gada cikin family dinta.. What if ta ganta a cikinsu gaba daya kuma cikin kasar ta.... Wow... Farouq ne ya katse mata tunani da fadin "madam kallon fa"... Da sauri tayi kasa da kanta tana murmushi... Mummy ta saka aka kawo masu coffee....tace "take something lunch is not ready" karba sukayi suna yaba karamcin matar... Se jan hisam suke a jikin su.... Mummy ma se tambayar su duk wadan da tasan sunan su take,.. Seta kara birgesu dukda basa tare dasu knn sun san kowa... Fannah tace "pls ku nunamin pics dinsu na gani" "see you ki bari ai zaki gansu" Cewar farouq dan tura baki tayi tana kallon sultan... Yace "srry lil sis zaki gansu soon kinga har frnds ma kinada su kamar yanda muke mu biyar kuma haka kinada sa'anni.." Cike da farin ciki tace "dawa dawa".. Sultan yace "kinga de yusrah ce babba... Ita kanwa ta ce.. Se jidda, itakuma kanwar Farouq ce, se fareeda ita kuma kanwar sadeeq ce, se hafsat ita kuma kanwar Humaira ce, se Sumayya ita kuma kanwar Amoon ce.. Se ke.. Kece autar su amma duk sa'anni ne babu wacce ta baki wata shida a cikin su.... Farouq yace "amma de karami karami ne... Kaima ai karamim mu ne.. Humaira fa ta girmeka"... Sultan ya hararesa "to dukan ku sadeeq ne kawai ya bani 3dys kufa kwana daya kuka bani kai da Humaira ni kuma naba ma Amoon kwana biyu.. Amma ji yake kamar ya girme mu"... Farouq yy dariya dan Amoom da sultan basa ji tuwa.. Yace "kaine kacika son girma kwana biyun nan ji kake kamar ka basa shekara"... Sultan ya hararesa "dama ai dole kabi bayan sa tunda wani tym din halin ku daya.. ".. Su fannah da mummy de kallon su suke cike da farin ciki thay can't believe wai yau sune cikin yan uwa suke ta fira.. Haka suka cigaba da fira har tym din lunch yy aka zuba a dining duk suka taru suna ci..farin ciki wajen su kamar me... Su kansu su sultan sun kula da yanda suke farin ciki duk se suka basu tausayi to been excluded from ur family Is something else.... Turo kofar akayi duk suka zura mata idanu., daddy ya shigo da sallama... Duk suka amsa suna mikewa tsaye.... Yayinda daddy yy turus yana kallon Farouq da sultan.. Lokaci daya kuwa ya gane su.. Dan duk da shekarun da suka dauka basu ga juna ba ze iya gane kowa a cikin su musamman ma jikoki mazan da aka fara haihuwa.. Snn kuma kowa na kama da iyayen sa.... Ya kalli farouq da tsananin kamar sa ba babban wannasa Ibrahim.. Snn ya kalli Sultan da shima kamar sa da mahaifiyar sa ta nuna masa shi dan Maimuna ne.....Umar, Usman, ya fada a ransa.. Wani abu na taso masa ta kasan zuciyar sa. .. Ganin kallon da yake masu ne yasa suka sadda kai kasa tare da gaishe da uncle din nasu wanda rabon su dashi tun suna yara..... Ba tare da ya amsa ba... Ya wuce su ya nufi hanyar stairs..... Suna kallo har ya shige dakin sa..... Duk kallon juna sukayi a rude dan babu wanda ze iya fasalta yanayin fuskar sa... Mummy ce ta bisa da sauri.. Yayinda idanun Fannah ya cika da hawaye.... Saman gadon sa ta same sa ya dafe kai da hannu biyu biyu.. Yanaji ta shigo yace "I want them out of this house.. Basa bukata na nima bana bukatar su meya kawosu nan"... A hankali tace "is ohk... Calm down dear... Ai basune suka maka ba.. As I told you earlier nasan dole zasuyi nadamar abinda suka maka... Ai naka naka ne".... "Amma Halima ya dace abinda akamun nifa dansu ne koda ace mahaifina ya dauki zafi a tym din suma se sudauka da a tym din suna kwantar masa da hankali ai da duk haka bata faru ba... Da ace nasamu goyon bayan su a tym din mahaifi na baze ji zafin abin har ya yanke ni a yaran sa ba"... Hannun sa ta kamo tana murzawa a hankali... Shin su wadan nan bakayi farin cikin ganin su bane I need the truth"... Runtse idanu yy.. Tace "tell me"... Yace "nayi but... "... Shhhhhh." Ta katse sa... "Su tafi knn".. Ya girgiza kai,.... "Ohk then go and welcome ur children"... Murmushi yy kafin ya mike su fita tare... Har lokacin suna tsaye yanda ya barsu.... Ya shiga parlorn ya zauna yana kallon su yace "farouq , sultan". Suka amsa da "naam Abba" cike da mmki yanda ya ganesu... Ashe har haka suka damu dasu.. Duk sun ganesu babu wanda suka manta sunan sa... Ya mika masu hannu "come to ur Abba.." Da sauri suka karasa kusa dashi suna zauna kasa.. Ya shafa kansu.. Tare da musu barka da zuwa... Fannah wani dadi taji... Duk da taji be tambayi kowa cikin yan uwansa ba alamar har ynx yana fushi dasu knnn..... Fira suka rinka yi amma be tambayi kowa ba kawai sede firar aiki da ta karatu amma kallo daya zaka masu kasan yana cikin farin ciki..... Dinner ma tare sukayi da zasu tafi hanasu Tafiya yy yace su kwana tare suma su kwana gidan Abban su... Amma ya gargade su kada su kira masa kowa.. Daga karshe ma se karbe wayoyin su yy... Yace su sha fira kawai... Aikam sun dade suna fira kafin kowa ya tafi ya kwanta... ... Fannah se da tazo kwanciya snn ta tuna da maryam cewa gobe zata tafi.. Dan ma jirgin yamma ne... Se taji bata wani damu ba kamar da.. Dan tana ji a ranta ta kusa zuwa Nigeria... Snn tasa a ranta bazata fadawa maryam ba . Sede kawai ta ganta a Nigeria... Amah ne ya fado mata rai... Wani murmushi tayi tana kara rungume pillow she wish ace yana nan yaji wnn lvr.. Ta lumshe idanu a ranta tace "kilama a Nigeria zamu hadu"... Ta dan lumshe idanu kamar zatayi kuka.. Allah ne kade yasan sonda takewa wnn bawa.... Shine mutum na farko data fara so... Kuma bataji zata dena sonsa har karshen rayuwar ta".... Da wnn tunanin bacci me dadi ya dauketa.... Washe gari Fannah da kanta ta hada masu breakfast... Karfe 10 ta gama jera komai a dining.. Ta juyo tana kallon su sultan da suke zaune a parlor tace "hey brothers breakfast is ready kowa yazo ya cika tumbin sa"... Duk tasowa sukayi .. Sultan yace "weldone sistern mu"... Farouq yace "bari muji da dadi"... Dan hararar sa tayi... tace "se ka manta sunan ka"... Ya dage gira "reall.. " saukowar dady ce yasa yy shiru... Duk suka gaishe sa ya amsa masu da kulawa .. Fannah tayi serving kowa suka fara ci a natse... A hankali farouq ke danna wayar sa..... Ganin mahaifinsa online yasa yasa masa DM.. "Abie you knw what"... "what my son?".... Abie yayo masa reply... Ya sake tura masa... "Abie ina gidan brother din ka"... "Brother na kuma Farouq"... Vedio call ya kira mahaifinsa ya maida cameran back tare da saita daddy yanda abiensa ze gani da kyau idan ya dauka cikin hikima yy sa ba tare da sanin kowa ba... Alhaji Ibrahim na dauka idanun sa ya sauka akan kanin nasa wanda rabon sa dashi 19yrs knn .. Besan sanda ya mike ba.. Dan duk da an dauki shekaru sarai ya gane dan uwan nasa.... Ya zare glass din idanun sa.. domin ganin sa da kyau.. Sede kit yaji Farouq ya kashe wayar... Babu shiri ya kirasa ta nrml call ... Ganin haka yasa Farouq dauka ya saka a hands free... Muryar Abie ta karade parlorn.. "Hello Farouq me nake gani ina dan uwana hadani dashi yana ina"... Daddy ya daga kai yana kallon wayar zuciyar sa na masa wani irin rauni... Jin muryar babban wan nasa wacce rabon sa da ita shekara da shekaru... Farouq "ina Muhammad yake ka basa dan Allah kabani dan uwana inji muryar sa"... Tsam daddy ya mike jikin sa na wani irin rawa... "Bana son ganin kowa".... Daganan direct ya nufi kofar fita.. Seda yakai daidai kofa snn yace "banajin zan koma garesu... Sun gujeni a lokacin da nake bukatar su... Dan haka nima na barsu har abada kamar yanda suka bukata.. Ku yarana ne kuma ko da yaushe ina maku barka da zuwa nan gidan ku ne zaku iya zuwa a duk lokacin da kuka so but ni.. Bazan taba komawa wajen wadan da suka kyamaceni ba nagode da ziyara"... Daga haka ya fice.... Fannah ta fashe da kuka taje ta rumgume mummy "mummy kibasa hakuri dan Allah".. Shiru kawai mummy tayi amma bata iya tace komai ba.... Su fannah suna gani su farouq zasu fita.. Fannah tayi saurin shangabansu su.. Tace "au tafiya zakuyi ashe dama ba neman mu kuke da gske ba" sultan ya girgiza mata kai "no sister we're coming back"... Daga haka yaja hannun farouq suka fice.. Fannah na kallon su kamar wata shashasha... Tana gani sun fita ta fashe da kuka tare da zuwa ta rungume kanin ta.. Da take ji shine kade dan uwanta a duniya.... Kirane ya kara shigowa wayar farouq na kusn bakwai... Dagawa yy "hello abie".. "Farouq yaushe na zama tsaran wasan ka.. Ina Muhammad da nagani ta video call".... "Abie...... " nan ya kwashe duk abinda ya faru ya fada masa.. *** ... Abie ya kashe wayar bayan yagamajin abinda farouq ke fada masa... Jiki a sanyaye ya dubi matar sa da ta mike tana son tabbatar da cewa Muhammad ya dawo... Tace "meya faru yana ina shi Muhammadun".. Ya dube ta "mamien yara Muhammad har ynx fushi yake damu"...mamie tace "yakamata kuyi wani abu tunda wnn damar ta samu kar mu bari ta subuce mna" ya gyada kai cikin gamsuwa kafin ya dauki waya yakira Ahmad dake America "hello Abie".. Abie yaji muryar diyar dan uwan nasa sumayya ta daga "Chucun abie"..."abie good morning" Abie ya saita muryar sa "morning chucu ina dad".. Mika masa wayar tayi.. Alhaji Ahmad ya amsa tare da sallama.. "Ko gaisuwar kirki basuyi ba ya fara sanar dashi dalilin kiran... . Alhaji Ahmad be san sanda ya mike ba zuciyar sa na masa wani irn rauni.. Jin abinda Muhammad din yafada ne yasa lokaci daya ya yanke shawarar ynx Idan ya samu flight din Nigeria ze taho zuwa gobe se suje London din snn yace a a fadawa Alh Aminu da Alh Rabiu.. Bayan nan kar a fadawa kowa dan basa so Baffa yasan da maganar har se komai ya dedeta.... " kafin azahar su Alh Aminu da Alh Rabiu duk sun san da maganar kuma suna cikin farin ciki Rabiu da yake sudan yaso ya yanke aikin da yake ya taho amma Abie yace ya bari zasuje. Haka ya hakura dan yasan duk da shine suke uwa daya uba daya da Muhammad yasan baze nunawa sauran yan uwan nasa kaunar sa ba.. Dan dama tuni shi Muhammad kowa yafi sonsa a gidan sbd shi Allah yayi sa da sauki da hakuri ba kamar sauran ba... Hajiya.. Maimuna ma da take Lagos danta sultan ya kirata ya fada mata... Dan haka itama tuni ta kira Abie kuma ya sanar mata da inshaallah gobe zasu je.... ** Fannah shiryawa tayi ta tafi wajen maryam.. Bata fada mata komai game da ganin family din nata ba.. Ita kuma maryam ta dauka duk dan zata tafi ne da yake duk in zata tafi haka suke barin ma hutu me tsayi irin wnn.. Haka de taita lallashin ta... Karshe ma fannah kuka ta fashewa maryam dashi... Abubuwa da yawa sun mata gana Amah gana Family dinta ga kuma maryam ma Zata tafi.... Da kyar maryam ta lallaba ta dan itama seda ta sakata kukan .... Fannah ta rakata har airport din snn ta juyo ta dawo gida.. Mummy ta iske a parlor tayi shiru.. Zuwa tayi ta kwanta saman cinyar mummy kafin tace "mummy pls do something"... Shiru mummy tayi bata san dalilin daddy nayin haka ba but tasan cike yake da son ganin yan uwansa ita ynx hankalin ta duk a tashe yake sbd bata san wane hali yake ba a ynx.... Tashi fannah tayi ta koma daki.. Tana zuwa ta ciro sakon da Amah ya barmata ta karanta.. Tana hawaye kafin a hankali ta furta I love you.. Pls come back to me"... Ranar gidan babu wanda yabi ta kan lunch har dinner ma seda mummy ta mata da gske snn tasakko kuma har lokacin daddy be dawo ba... Gaba daya hankalin su a tashe yake... Suna gamawa yana shigowa... Suka masa sannu da zuwa ya amsa ciki ciki snn ya haye Sama... Fannah kara fashewa da kuka tayi snn ra wuce dakin ta... A haka ranar suka kwana kowa da abunda yake damunsa a rai.. washe gari andade da gama breakfast amma babu wanda ya sakko yy har wajen 12... Da kyar mummy ta lallaba daddy yasakko snn ta kira fannah a waya... Har suka kusa gamawa fannah bata sakko ba.. Daddy ne na kansa ya dauki waya ya kirata... Tana dauka yace "I want to see in lessthan 2mnts" daga haka ya kashe wayar... Ai kau se gata dakaga idanun ta kasan tayi kuka.. Abubawa da yawa sun mata yawa to... A hankali ta zauna tare da gaisar da iyayen nata mummy ce kawai ta amsa amma daddy sede kallon ta yy ya basar... Har cikin har sa bayason yanda ya ganta... Kodaya bayason ganin ta a damuwa... Itace babban farin cikin sa a duniya shiyasa a duk lokacin da yaganta cikin damuwa zuciyar sa take karaya... Juya abincin kawai take har lokacin ta kasa kai ko tea bakin ta... Ganin abinda take ne yasa daddy fadin.. "Kar ki bari na gama break ba tare da kin cinye abinda ke gabanki ba you better behave ur self" gyada masa kai kawai tayi tana tura abincin tana hawaye.. Suna cikin haka ne sukaji an danna bell.. Daddy ya umurci maid dinsu akan ta bude... Tana budewa.. Farouq ya shigo da sallama cikin shiga hausawa wacce ta fito da anahin kyaunsa.. Sultan ma ya shigo cikin shiga irn ta Farouq sunyi matukar kyau da kagansu kaga kyawawan asali.... Da sauri fannah ta mike cike da farin cikin ganin yan uwan nata.. Sede kafin tayi step daya.. Idanun ta ya sauka akan wani kyakkawan dattijoh cikin shiga ta alfarma kamannin sa da daddyn ta sun bayyana haka kuma suna tsananin kama da Farouq... Wanda ya shigo daga bayan sa seda gabanta ya fadin ganin shima kamannin sa da daddy sun fito a fuzge kuwa da Dr. Amah dinta yake kama.. Next ma wani ne ya sake shigowa kammanin sa sak da daddy... Ai ba ita kade ba harta Daddy da mummy seda suka mike..... Gaba daya daddy jiyayi jijiyoyin jikin sa na saki ganin yan uwan nasa gabansa bayan tsawon shekaru 19 se yake ganin kamar a mafarki... Ko a yanda numfashin sa ke sauka kasan yana cikin wani yanayi... Sauran yan uwan nasa da hawaye ya cika idanun su ganin little kanin nasu kamar a mafarki.... Cikin raunanniyar murya Alh. Ibrahim yace "Muhammad"... Fashewa da kuka daddy yy ya nufi dan uwan nasa da sauri ya fada jikin sa suka rungume juna.. Cikin rauni da kewa daddy yace "ya..ya..na" ya kara fashewa da kuka.. Alh. Ahmad ma da kukan yaci karfin sa ya rumgume su hakama Alh. Aminu... Kuka suke cike da kewar juna.. Idan ka gansu a yanda suke se sun baka tausayi sbd da kagani kasan suna matukar kaunar junan su to be separated from each other is something else musamman ma idan kuna kaunar junan ku.. Koda baku kaunar juna kuka rabu irin haka for years bakwa ganin juna se kunji kuna kewar juna ballantanama wanda kukeson juna.. Fannah ma rungume mummy tayi tana kuka watching her parents crying.. She's can't believe cewa daddy dinta take gani tare da yan uwansa... She have been dreaming this for so long tunda tasan kanta.. But nayau is different.. Na yau is reality.. Idan ma mafarki take bazata so ta farka ba let her continue dreaming till her last breath.. But her Dr. Amah should be included she can't wait to go back to Nigeria taga yan uwan ta.. Kilama acan zata hadu da Amah dinta..... so how is it? .... Is it sweet?. If yes se ku karamin yawan comment and ku danna mun vote.. . Bakuga komai ba inde a littafin love cycle ne.. I knw you will enjoy it more than ur expectation.se kunji kamar karna gama just need ur support more comments dan hakan na karawa duk wani writer kwarin guiwa.. So more comment more typing..... Kar ku manta nice taku Nafeesatuh😘 popularly as... ✨✨✨ *ANNAFIE😍* ...... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (10)✨ *Not edited* Daddy yace "yaya I missed you so much kun gujeni without knowing halin da zan shiga" Abie ya dago dan uwan nasa yana share masa hawaye "we are srry lil bro muma munshiga halin rashin ka for so many years".. Daddy ya share hawayen sa yace "ina baffa na" Alh. Ahmad yy murmushi.. "Baffan ka yafi kowa damuwa da rashin ka tsawon 19yrs da be ganka ba yanacikin tsanin damuwa ynx ma besan mun taho ba da tare dashi zamu taho"...cike da farinki yace "ynx baffa yana son ganina Ina mamana ina umma da sauran yan uwana".. Daga ganin yanda yake magana kasan yana cikin farinciki da kewa Alh. Aminu yace "eyee is that how you miss us shine ka barmu".. Dan langwabar da kai daddy yy kamar yanda ya saba masu kasancewar sa karamin su yace "I don't think zaku sake kewa ta sbd yanda har nayi 4yrs na koma amma baku bukatar gani na.. I thought sona ya fita a ranku.. I thought kun barni har abada bazaku sake yafemun ba"..yafada a raunane Alh. Ahmad yace "common bro we loves you kasani kawai de lokacin idanmu ya rufe ganin yanda ran baffa ya bace but kafimu gskiya".. Abie ya shafa kansa yace "se bayan ka tafi muka fahimci cewa kafi mu gsky liman ya samu baffa yamasa nashiha ya nuna masa abinda kayi daidai ne.. baffa ya shiga damuwa tun yana saka ran zaka dawo har ya cire but kullum yana maka Adduar gamawa da duniya lpy.. Kullum kaine mafarkin sa ... Kuma be taba cire ran zaka dawo ba duk kyautar dayamana har da kai".. Daddy da farin ciki ya ishesa se juyawa yy ina matarsa da yaran sa suke.. "Halimatu. Mamana kunga yan uwana sun dawo hisam zo".. Duk tahowa sukayi kowa idonsa na zubar da hawaye... Abie na kallon fannah yace "masha Allah yarinya ta ta girma".. Murmushi tayi kanta kasa.. Alh Aminu yace "come to ur parents we really miss you".. Suka rungume hisam ita kuma suka shafa kanta.. Daddy is so excited he can't believe ranar nan zata zo... He can't wait yaga mahaifinsa sa ji yake kamar yy tsalle ya gansa a Nigeria yaga mammansa da sauran yan uwansa.... Bayan komai ya lafa aka gabatar masu da abinci sun roki kafarar mummy da shi kanshi daddyn har fannah da take jin kunyar su sun roki tata kafarar kuma duk sun yafe mata.. Daddy ya shige cikin yan uwansa se fira suke yana tambayar yan uwansa da yaransa.. Aka kira haj. Maimuna da Alh. Rabiu bade a kira su sa'adatu ba sbd suna son surprising dinsu amma sauran ya gaisa dasu a waya kuma yaji kalar farin cikin da suke.. Se daddy yaji duk be kyauta ba dama ya koma da be zauna cikin kadeci na shekaru ba.. Fannah kau se kallon daddyn take ganin yanda ya sake da yan uwansa kamar bashi ba dan is hardly ya sake da jama'a inhar basu ba.. Ynx ko koyanayin maganar sa ya chanza se yar shagwaba yake masu dade kagani kasan dama shine karamin su kuma dan gata... Fannah kasa sakewa taci abinci tayi sbd yanda idanuwan sultan da Farouq ke yawo akanta.. Kara daga ido tayi suka hada idanu da Farouq.. Ta ware masa idanu shi kuma ya sakar mata murmushi tare da kashe mata ido daya.. Ta dauke kai tana murmushi.. Suka hada ido da Alh. Ahmad.. Da sauri tayi kasa da kai dan hakanan taji tanaji matsanaiciyar kunyar sa fiye da kowa a wajen... Wayar Alh. Ahmad ne tayi kara yana dubawa ya kalli daddy yace "danka ne kekira" "me sunan baffa".. Daddy ya fada yana murmushi... Alh. Ahmad ya dauki wayar bayan sun danyi magana kadan ya mikawa daddy suka gaisa snn mummy.. Daga nan ta mikawa Alh. Ahmad se yace "ga kanwar ka ku gaisa toh"... Shru yy kafin can yace "ohk to Allah ya kaimu ya bada sa'a".... Ya kashe yana kallon fannah "wai dan uwan naki busy yake but idan ya zama free ze kira ku gaisa"... Gyada kai fannah tayi kawai a ranta tace "wato shine kade baze gaisa da ita ba bayan kowa dokin yake abasa ita su gaisa yaji yanda ta girma.. Amma shi busy yake...." ... A ranar su abie sun dade kafin suce yaushe ze koma.. Daddy ji yayi kamar ya bisu but yace "gobe inshaallah kasata zata amshi bakuncina nida iyalina"... fannah couldn't find it but smile... Jin cewa gobe zataje Nigeria abun kamar a mafarki.. Kowa se kallon juna suke suna murmushi sun kasa magana.. Alh. Aminu ne yy karfin halin fadin "lallai gobe munada manyan baki lallai gobe ilahirin family din Radda suna cike da farin cikin dawowar dan uwansu bayan tsawon shekaru".. Duk murmushi sukayi Farouq yace "su wata za'a bar kauye aje birni".. Fannah ta tsuke fuska tana hararan Farouq sultan yace "Allah yasa karta mana kauyanci dukda nasan ma wnn aje take".... Abie yace "rabu dasu daughter ne ai sune yan kauye keke birni bakiga idan zasuzo bude ido nan suke zuwa ba".... A hakade sukai ta wasa da dariya daddy ya zagaya dasu cikin gidan sa ya fada masa nasarori da arzikin da ya samu bayan barinsa gida.. Sun jinjina masa kuma sun saka masa albarka... Gabadaya tare suka rakasu airport fannah kamar ta bisu haka take ji dan gani take kwana dayan nan kamar shekara daya ne.. Ganin yanda jikin ta yy sanyi yada sultan kamo hannun ta yace "lil sis are you ohk?"...kamar zatayi kuka tace "I just can't wait jinake kamar na biku"... Yy murmushi "see you inde Nigeria ce seta isheki"... Itama murmushi tayi ya kashe mata idanu.. "Keep smiling cutie you look more beautiful".. Kasa tayi da kanta ganin yanda ya zuba mata manyan idanu.... Kiran su da aka farayi ne yasa bama fannah kade ba hatta daddy seda jikinsa yy sanyi dan gani yake kamar baze kara ganin su ba ya rungume su.. Fannah ta kalli Farouq dake kallon ta ya girgiza mata kai alamar kartayi kuka.. Itama seta gyada masa kai tana masa murmushi.. Ya kashe mata idanu... Yanda yayi din seya mata kama da Amah... Suka daga masu hannu suna gani har suka shige snn suka juyo... Fannah ta dubi daddy dake driving tace "daddy ynx Nigeria zamu koma".. Yace "sure daughter gobe zakiga baffa ba da mamana da umma and other of ur relatives" farin ciki kamar me.... Suna komawa gida suka fara shirye shirye daddy yace ba wasu kaya dayawa zasu dauka ba idan sunje duk zasu siya nacan Nigeria.. Ranar suka gyara gidan komai aka ajesa a inda ya dace wanda ze lalace suka bayar dashi daddy ya masu booking flight.. Kafin dare sun gama shirya komai .... Ranar ma duk basuyi wani baccin kirki ba daddy hankalin sa gaba daya ya koma kan iyayen sa.. He just can't wait ya gansa tare da mahaifinsa mamansa da sauran kannensa... Fannah ma murna da farinciki da dauki ya hanata bacci.. Ta rungume pillow tana tsara yanda zatayi surprising maryam.. She wish ace ta hadu da Amah acan tasan zeyi mmki..A haka de bacci ya dauke ta... Washe gari jirgin su ya daga zuwa Nigeria.. Fannah tana cike da doki daddy kau da mummy tunanin su daya ne babu wanda ya manta last tym da suka hau jirgin Nigeria shekara 19 knn lokacin fannah na jaririya.. Gaban mummy se faduwa yake musamman ma da tasan itace silar komai fahimtar hakan da daddy yy ne yasa ya kamo hannun ta.. Ta kalle sa ya girgiza mata kai kafin yace "inshaallah komai yaxo karshe".. Ta gyada masa kai.. Ya juya ga Fannah da tayi bacci with smiling face... Yace "kinga diyarmu bacci take cikin farin ciki.. Wancan tym din da muka baro da ita bata san komai ba.. But now she's happy"... Mummyn ta kalli diyar tata cike daso da kauna tana murmushi.. "Inason yarana yaya iyayen mu sukaji da suka rasa mu"... Daddy ya kwantar da ita a shoulder dinsa yana dan buda bayan ta..... *⭐⭐NIGERIA⭐⭐⭐* Nnamdi Azikiwe International Airport Abuja... A hankali fannah ta lumshe idanu tana shakar iskar kasar tata wani irin farin ciki yana lullubeta she can't believe itace tayi stepping in a Nigeria.. Iskar yammacin tana dan kadawa a hankali taitabin jama'ar wajen da kallo inda take ganin kamar mafarki take... daga inda sultan yake yana hango su tunda suka fito sunyi wani kyau da kagansu kasan suna cikin hutu .. Ya sauke idanun sa akan fannah.. Tayi matukar yi masa kyau acikin arebian dressing dinna ta seta fito sak balarabia kyawunta is unique ta hada komai sede abinda ba'a rasa ba.. Fannah a bangaren kyau babu macen da bazata iya gogawa da ita.. Gashi kallo daya zaka mata ta shiga ranka... Sultan yadan lumshe idanu yana kara jin son fannah acikin ransa wanda tun randa ya fara ganin ta yakejin sonta... A hankali ya bude motar ya fita yakarasa inda suke... Hisam ne ya fara ganin sa yaje ya rumgumesa... Duk su daddy suka juya gare su... Ya gaisar da su dady snn ya dubi Fannah tana murmushi ta gaisar dashi... Yace "eyee muje gida"... Daga haka suka shiga.... .. Fannah ta zage se kallon hanya take kamar wata bakauya ko ina yana mata kyau wai ynx nan zataga yan uwanta.. Sultan ya kalle ta.. Yace "kalle kallen fa ko tafi UK".. Murmushi kawai tayi dan tasan babuma hadi... Kusan 26mnts suka iso cikin unguwar cikin silent unguwar tasu dake dauke da manya gine gine daka gani kasan anguwar ta manya ce .. Batayi mmki ganin inda sultan ya tsaya yana hon ba domin kau tasan arzikin kakan nasu ya wuce haka... Tasan daddy ta nada arziki iya arziki amma be kama kafan babansa ba... Daddy kau tunda ya suka shigo yake tabin ko ina da kallo ganin yanda aka kara kawata kasar tasa da kuma irin cigaban da suka samu... Lumshe idanu yy jin sun karaso kofar gate din gidan nasu har ynx suna nan inda suke but kamai ya canza kamar anrushe gidan an sake gina nazamani kuma an kara gine gine... Babban wajene me dauke da manyan duplexes na zamani ga shuke shuke da suka kara ma wajen kyau... Daka gani kasan naira ta zauna.. Ga wajajen shakawata ta ko ina.. Wajen yy kamar wata estate.. A parking space din baffa yy parking kowa ya fito suka nufi babban duplex din wanda yake shine na baffa.. Zuciyar daddy ta rinka tsitstsinkewa gani yake kamar ya ba gaskiya bane.. Sultan yy gaba suka bisa a baya...binsa suke kamar baki... Har ynx daddy beci karo da kowa a yan uwansa ba se yan aiki da suketa ma gidan hidima... Wani babban parlor suka shiga me cike da kayan more rayuwa.. Anan ya iske dukkan yan uwansa maza idan kacire Alh. Rabiu... Duk suka mike tare da ware masa hannuwa.. "Welcome home bro"... Zuwa yy ya rungumesa hawaye cike da idonsa kafin yace "tnx ina baffa na".. Sukace muje.. Duk suka dunguma zuwa sama... A wani matsakaicin parlor me na hutawa suka iske mahaifin nasu... Wani farin tsoho kyakkawa wanda shekaraunsa sunja amma sbd tsabar hutu da kwanciyar hankali ba gane hakan.. Bazakace ya haifi daddy bama ballantana Abie... Koda suka shigo amsa sallamar su kawai yy batare da ya dago daga kallon jaridar da yake cikin expensive farin glass dinsa wanda yake taimakawa ganin sa ba... ...daddy couldn't help it out gani yake kamar wasa.. Inhar wnn mafarkine to baya so ya farka.. His father, his best frnd da suka rabu tsawon shekaru ne agaban sa... He's just as he is before... Gani yake kamar idan ya juyo ya gansa baze yi farin ciki ba gani yake kamar ze nuna masa hanya yace su fita.. Se yaji baya so ya juyo ya gansa a ya koresa gara suyi tazama a haka... He loves his parent but stay far is better.. Bayason baffan nasa na masa fada dan be saba masa ba..zuciyar sa bata iya dauka... Alh. Ahmad ne ya dafa kafadar sa.. Sukalli juna ya gyada masa kai cike da kwarin guiwa.. Daddy ya kalli baffa.. Idanun sa cike da kwalla cikin rawar murya yace "Baffa nah".... Cak Baffa ya tsaya daga karatun da yake jin muryar Muhammad dinsa kamar saukar aradu sede be juyoba domin yana son tabbatarwa cewa ba mafarki yake ba... Ganin baffan nasa be juyoba yasa ya runtse idanun sa hawaye na fita yace "baffana am back ur Muhammad is back to you baffah... Pls don't send me back I miss you I miss my family.. I want live with you.. Ina son zama cikin yan uwana kamar kowa pls don't separate me again.. Am ur son I knw you still love.. Don't separate me it pain me... Am back to you don't send me back pls dad.. Kowa nada family but i'm separated from mine that hurt me...is not easy to be saperated from someone you love..dad do you knw how i feel without you.... Forgive me baffa.... Welcome me dad.. Hug me and tell me welcome.. If you send me back for this tym I knw my heart can't take it anymore.. Pls brothers talk to him ask him to forgive me.. Nima inaso na rayuwa cikin yan uwana I miss them so badly pls forgive me baffa..... Kuka yaci karfin sa... Tsam baffa ya mike jin da gske de ba mafarki yake ba Muhammad dinsa ne ya dawo... He's beloved son is back he can't believe what's just happening.. Ya juya yana sauke idanunsa akan dan nasa da kansa ke kasa yana kuka..... Idanun sa ya cika da hawaye cike da dauriya karda yy kuka yace "Muhammad my son"... Da sauri daddy ya dago yana kallon mahaifin nasa... Baffa yace "are you, my son are you back to me.. Is this real, is this my Muhammad.. My Little very own son?... Daddy ya gyada kai "yes dad am back pls forgive me"... Baffa ya ware masa hannuwa "come to me my son come and hug ur baffa pls come son ur baffa miss you so badly".... Da sauri daddy yaje ya fada jikin mahaifin nasa tare da fashewa da wani sabon kuka ... Gsky dumin iyaye daban ne duk wanda bashi da iyaye yy rashi abin tausayi ne.. Daddy ji yayi wani sanyi na ratsa dukkan gabobinsa.. Yaji wani kututu daya tokare masa makoshi ya wuce se yaji wani wasai.. Baffa kau hawayen farin ciki kawai yake soyayyar mahaifa dabance.. Ya bubbuga bayansa "stop crying son.. Ur dad need more.. Ur dad loves you.. Don't leave us again.... Ur family loves you.. Our lyf is dark without you.." Daddy ya gyada kai yana kara shigewa jikin mahaifin nasa "yes baffa na dawo gaba daya kawai ya yafemun ya fada cike da shagwabar da ya saba yiwa mahaifinsa...".. Baffa ya dan dungure masa kai.. "Ja'iri kaga yanda ka girma..".. Daddy yy dariya kai baffa nine karami fa... Duk sauran dake cikin parlorn kuka suke hade da dariya na farin ciki.. Baffa ya dago idonsa ya sauke akan fannah.. Yace "uhmm matar haka kika girma.. Na kawo sadaki kawai....." Duk dariya sukayi ya kamo hannunta ita da hisam "you're welcome my grand children.... Ur grandfa loves you... ".. Duk murmushi sukayi cike da jin dadi .... Baffa ya aika kira masa matan sa da sauran yaran sa su sa'adatu dake cikin Abuja.. Koda iyayen nasa mata suka shigo da fannah suka fara cin karo... Mama ta kalle fannah na kusan minti daya kafin ka kalli mijin nata tace... "Alhaji wnn wacece nake gani kamar jinin Muhammad dina".. Murmushi baffa yy kawai.. Tace "duk inda wnn ta fito jinin danace kuma babu tantama wnn khadeeja ce tabbas diyar Muhammad ce kar kucemun mafarkina na jiya ya tabbata.. Cewa Muhammad dina ya dawo....".. ".. Tabbas mama na dawo".... Da sauri ta juya inda taje jiyo muryar sa.. Lokaci daya idon ta ya sauka akansa shida matar sa.. Ta toshe baki kuka na neman kwace mata "da gske kaine".. Da sauri yazo ya runmguta..umma kuma da rungume mummy.... Kowa ka gani ranar yana cikin farin ciki senan da nan ake dasu mummy ita da yaran ta yayinda kowa ya roki gafarar su musamman mummy da itace silar komi ansan ba'a kyauta mata ba se kowa yake kara kaunar ta ita kuwa da shige cikin su kamar sun saba .. Farin cikin da sa'adatu da Raheena suka shiga ba'a magana... Fannah taga yan uwanta da yawa sede har ynx bata ga sa'annin nata ba sede wadan da suka girme ta da wanda ta girma.. Ko sultan bata kara gani ba bare sultan.. Ta zama yar gata kowa se nan da nan yake da ita umma ta kama ta rike duk meson ganin ta sede yaje wajen ta mummy kau na tare da mama.. Setake gani kamar mahaifiyar ta.. Hisam ya shige cikin yan uwansa yara dukda ba wani sabawa yy da shiga mutane ba... Daddy kau na tare da baffansa da yan uwansa maza harma da matan suna tare... ..abie yasa aka gabatar da abinci me rai da lpy daddy yai taci yana santi... Kowa ya zage yaci abinci hakan yasa suka ji dadi suka sake kamar dama sun saba... Kowa burin sa yaga fanna da yazo ita kam tana dakin umma tare da iyayen nata mata mom sa'a da mom raheena.. Yanda suka jawo ta ajikine yasa ta sake dasu ko takan sauran yan uwanta bata bi ba... Se magrib snn ta samu saukin mutanen dake shigo mata .. Bata tashi daga abun sallah ba se isha'i... Tana idarwa ko tashi daga inda take batayi ba akayi sallama.. Wata kyakkawar budurwa ce ta shigo wadda zasuyi tsara da Fannah.. Tana gannin Fannah ta kara fadada fara'ar ta.. Da sauri ta kasaro ta rungume Fannah.. You're welcome sister.. Fannah taji wani dadi ashe haka family dinsu suke da sanyi da mutunci.... "Ke meyakawoki inace kince baki kara zuwa" muryar umma ta katse wa Fannah tunani.. Murguda baki yarinyar tayi tana kwabe fuska irn na shagwabbun nan kafin tace "ni wajen ki nazo wajen yar uwata nazo da baki rike mana ita ba ai da baki ganni ba".. Ta juya ta kalli fannah tace "kinga tashi muje kafin ta fara mintsinin ki ynx na marmari take maki"... Mom raheena tace "wato sbd kinga yar uwarki ko kallo ba isheki ba ko fareeda".... Da sauri Fareeda ta rufe idanun ta da hannun ta "mom wnn ummance ai".. Duk dariya sukayi fareeda tace "sister am Fareeda Aminu RADDA" ta fada tana mika sannu.. Fannah ta saka hannunta cikin nata "khadeeja Muhammad".. Fareeda tayi dariya tace "baki ce RADDA ba".. Duk dariya sukayi umma tace "kefa dadina dake surutun tsiya... Fareeda ta tura baki tana kama hannun Fannah "kinga tashi mubar pls".. Mom sa'a tace "kinga ina zakuje kinsan lokacin dinner ya kusa ko".. Fareeda tace "mom we're not going far".. Daga haka suka nufi kofa.. Zasu bude knn aka turo ko har aka dan bige Fannah.. Da sauri ta dafe kai.. fareeda ta kalli bro din nata daya shigo ya rike da hisam ya wani zaro idanu tace "yaya kai kuma welcome din naka knn".. Ya harari kanwar tasa.. Snn ya kamo fannah yana dafa goshin ta "oh srry srry kinji".. Gyada masa kai tayi tana Kara kallon cute guy din ganin ba sultan ba.. Ba kuma Farouq ba.. Kuma tana kyautata zaton ko Amoon ko Sadeeq".... Smiling ta masa kamar yandaa shima ya sakar mata kayataccen murmshin nasa ....... More comments more typing ✨✨✨ Urs Nafeesatuu.....😍 ....... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem *not edited* *💫❤Love cycle❤ (11)✨ Ya kalli fareeda yace "ina zuwa ne"... Tace "zamu canza room ne grandma duk ta samana ido".. Ya saci kallon umma kafin yace "ohk muje nima wajen ta nazo".. Har sun juya zasu fita mom sa'a tace "oh mu baka ganmu ba ko sadeeq".. Sadeeq Fannah ta maimaita sunan a ranta... Knn wann shine sadeeq saura Aliyu, hakanan taji duk tafiso taga Amoon din nan,.... Sadeeq ya juya yace "oh mummys am srry good evening" mom raheena tace "bamu amsawa".. Bin bayan su Fannah dasuka fice yy yana fadin am coming mum bari na gaisa da sister na ya bar masu hisam da umma ta kira nan yabi su fareeda... A wani room ya same su fareeda nabawa fannah labarin fadan da sukayi da umma har tace ko part dinta bata kara zuwa... Fannah se dariya take.se mmkin yanda ko bakunta daya bata nuna mata ba kamar dma already sunsan juna.... Sadeeq da ya shigo ya dubi fareeda yace "umm parrot ta fara maki zubar tata ko"... Fareeda ta tura maki kai ya sadeeq.. Yace "ni kinma ki bari mu gaisa da ita aiba yar uwar kice ke daya ba" fareeda tace "wait let me introduce you to her ai yar uwa tace mace"... Sadeeq ya rungume hannu yana kallon kanwar tasa... Fareeda tace "fannah meet ur brother yaya Sadeeq Aminu Radda he's nice but sometimes hummm".. Tayi shiru duk dariya sukayi.. Fannah tace "tell me sometimes me".. Fareeda tace babu ruwana... Duk dariya sukayi.. Sadeeq yace "yeah kingamu Fannah we're all ur relatives hope you'll enjoy living with us".. Fannah tace "inshaallah but duk ina sauran"... Sadeeq yace "suwa knn" tace "su Amoon, Yusrah, sumayya, jidda, salim, fuad, hafsat, duk bngansu ba Farouq ma tunda nazo bn gansa ba sultan ma tun dazu bn gansu ba"... Sadeeq yace "Farouq ina jin sun fita wani aiki ne.. Ynx zaki gansa for sultan I don't knw where he's.. Amoon kuma dama ba'a Nigeria suke zaune ba suna America da Dad(Ahmad) da iyalinsa a can suke da zama se sukan zo hutu.. Dama su uku ne dashi Amoon din se salim se Cucu sumayya knn.. Jidda na katsina gidan aunty babba first jika ta Radda, yusrah ma a Lagos suke zaune mijin mamy acan yake aiki sede shi sultan yana nan yusrah ma ba laifi tana yawan zuwa nan... Fu'ad kuma dan dan mom sa'a yana Sudan karatu gidan Abba Rabiu . dasu Hafsat duk can suke zaune but da anyi hutu yake dauko family dinsa su dawo... Kinji inda yan uwanki suke".fannah ta jinjina kai... Ita kawai ta kosa taga kowa ya dawo... Yanda taga fareeda ta sake da itane yasa ta gane lallai family dinta sun damu da ita.. Dan fareeda tace yanda ake maganar ta kamar tana nan... fannah taji dadi sosai sadeeq ma ya zauna suka sha fira.... Sultan ne ya shigo.. Yana kallon su yace "kuce nan kuka gudo" fannah tace "haba ai munyi fushi wai tunda ka dauko mu ban kara ganin keyar ka ba".... Sultan ya sosa kai yace "gidan ne ya cika shine na bari ku gama gaisawa any way you guys should come out for dinner"... Duk tashi suka suka nufi babban main parlor wanda akecin abinci idan har za'ayi taron family.... Duk anan ta iske duk ilahirin family dinsu wadan suke nan.. harda mummy dinta da daddy wadanda kallo daya zaka masu kasan suna cikin farin ciki...suma duk guri suka samu suka zauna..baffa yana tsokanar su ita da fareeda.. Yace "duk sauran matana basa nan saura ku kade" a haka yaita tsokanar su ana dariya... Farouq ne ya shigo da sallama.. Duk aka amsa masa.. Yana sanye cikin kananun kaya masu taushi se kamshi yake.. Da Fannah ya fara hada ido.. Dan ware mata yy ita kuma ta sakar masa harara...daddy yace "Farouq se ynx"... Yadan sosa kai "daddy wlh aikine ya rike ne bn jima da shigowa ba .... ".. Gaisar dasu yy ya masu sannu da zuwa snn ya gaisar da jama'an dake parlon...shima guri yasamu ta zauna opposite Fannah yanda ze rika ganin ta... Dan langwabar da kai yy yana mata alaman srry ita kuma ta noke kafada... Yy kamar zeyi kuka.. Ita kuma ta dauke kai tacigaba da cin abincin ta tana murmushi....... Seda aka gama dinner snn baffa ya fara magana.. Inda ya kara rokon afuwar abba da kuma jinjinawa fannah, Farouq da kuma sultan dan sune jigo da dawowar su daddy.. Daga haka kowa ya tashi zuwa inda ze kwana... Umma tace "fareeda bana gayyar ki fa".. Dariya tayi suka shige dakin da suka fito... Farouq ne ya biyosu "haba sweet sis wnn hararar fa". Fannah tace "ai munyi fada tunda mukazo bn ganka ba bayan kasa muna hanya".. Kamar zeyi kuka yace "eyyer am srry wlh aiki ne ya rikeni shiyasa but am srry" ya fada yana kama kunnen sa.. Fannah ta rungume hannu tana dauke kai... Fareeda kau me take bnd dariya ya harareta kafin ya dubi fannah.. "Look sis kinga tunda de yau kinga bamu samu tym ba gobe ki shirya se mu fita zan kaiki kiga birni"... "Yauwa kaga seka kaini gidan maryam".. Fannah ta fada so excited.. Yace "duk inda kk so inda a abuja ne zan kaiki"..dafe goshi tayi tace "taya zanyi contacting dinta"... Sim na MTN ya ciro daga aljihu sabo ya mika mata "I got this for you tun jiya na siya na maki register number na na ciki"... Karba tayi cike da farin ciki.. Fareeda tace "yaya Farouq kode kode" harara ya balla mata "thank god you're not close to me dana rankwashe ki"... Dariya fareeda taitayi shi kuma ya harareta kafin ya maida duban sa ga Fannah da bama ta fahimci inda maganar fareedan ta dosa ba ita de kokarin saka sim dinta kawai take.. Yace "sis am going goodnyt" hannu ta daga masa tana murmushi ya kalli fareeda "lil sis goodnyt yau de a part din umma za'a kwana knn"..... Fareeda tace "nyt bro.. Aikam ina nan har se lokacin da aka gyara masu part dinsu"... Daga haka ya fice..... Bayan fannah ta gama saka sim din bada jimawa ba kira ya shigo wayar... "Bst bro".. Ta fada ganin sunan na yawo... Dauka tayi taba tunanin wanene wnn.... Muryar Farouq taji yace "hi bea that's my number".. Dariya tayi tace "bst bro" yace "yeah ko bani bane"... "Sure kaine"... Ta basa amsa dan hakanan taji tafi jinsa a ranta fiye da kowa ma a family din kodan shi ne ta fara sani a family din su oho".. Yace "good alryt good kiyi bacci me dadi a Nigeria you're welcome sister".. Daga haka ta kashe...babu jimawa taga Farouq ya mata recharging... Cike da farin ciki ta sayi data... Ta hau what's app... Suna lvr da fareeda tana chat da maryam inda cikin dubara fannah ke tambayar maryam gidan su da dama already tasan unguwar.. Maryam kau ta zage ta mata kwatance Ba tare da ta kawo komai ba... Dan dama sun saba irin hirar... Sun jima suna hira kafin suyi sallama... Fannah ta dubi fareeda da wayar da ke ringing for the fifth tym tace "pls pick the call wulakanci ba dadi fa" fareeda ta murguda baki tana hararan wayan "Allah bazaki gane ba this guy is so annoying.. Ni kinga mutanen nan duk basu gabana ina da wanda nake so".. Fannah ta dage gira tace "really to wane wnn a bani lvrinsa kinsan bayan mummy, daddy and maryam bn taba zama nayi lvr da wani ba .. Dan haka tunda yau Ina cikin yan uwana let's gist pls kafin sauran su dawo".. Fareeda se taji ta bata tausayi but she can't tell cewa ga wanda takeso sbd shi wanda take so dinma baima san tanayi ba... Bazata iya bude baki tace mata cewa Sultan ne wanda takeso ba... Murmushi tayi tace "wanda nake so be san ina sonsa ba" fannah ta kalle ta cike da tausayi lokaci guda Amah dinta ya fado mata a rai wanda kullum sonsa ke sake zama sabo.. Bata tabaji kodawasa sonsa a ragu a ranta ba ballantana ma ta deja.... Kallon fareeda tayi tace "Allah sarki yar uwa inshaallah komai zezama nrml".. Fareeda ta gyada kanta tace "inaji a jikina dan son danake masa bana wasa bane shine dalilin dayasa bana sauraren duk wani danamiji".. Cike da tausayin ta fannah tace "inshaallah"... Fareeda tace "kefa kema bani lvrin naki"... Fannah ta girgiza kai nima kusan dayane sede mine is different"... Fareeda tace "lyk kema kinada wanda kikeso be sani ba".. Fannah ta zauna tana rungume pillow... Tace "nop we both love each other but....... Nan ta kwashe duk lvrn Amah ta bata tundaga ranar da suka hadu har yau... "... Fareeda ta jinjina kai "gsky soyayyar ku tayi tunma daga lokacin data fara.. But ynx ya zakiyi knn"... Fannah ta share hawayen da suka zubo mata... "I will wait for him coz duk wanda zanso to bayan sa yake... Inda zabi na za'abi to konan da shekara nawane I will wait for him.. But I don't have that's ryt.. Shiyasa kullum nake addu'a Allah ya maido minshi kafin lokaci ya kure mun"... Fareeda tace "Allah ya amsa addur mu"... Daga haka sukacigaba da labari wanda duk sch ne se 12 snn sukayi bacci.... Washe gari bayan an gama breakfast baffa yasa a zagaya dasu cikin gidan.. Inda komai na gidan da tsarinsa yake burgesu.. Daddy da yan uwansa maxa kowane yana nashi part din matan kuma kowa tana dana inda zata sauka idan tazo ita da iyalan.. Baffa ya yabama daddy makulan gidan sa da kuma motoci guda hudu... Daddy biyu mummy daya se Fannah ma daya.. Abie ya kara ma daddy da mummy mota kowa daidai yace "no need ya sayi wata motar... Yayinda Dad(Alh Ahmad) ya bama Fannah itama mota..... Abba (Alh Aminu) ya bama hisam shima mota... Daddy yayi farin ciki sosai hakika kyauta dadi gareta duk da sun san yafi karfin kome za'a basa amma sun masa wnn ya nuna cewa hakika sunyi kewar sa... Ya rungume su yana farin ciki.... Fannah ta rungume fareeda sbd farin cikin abinda yan iyayen nata da kakanata suka mata.... .. A ranar aka saka a gyara masu gidan duk da de shi daddy yace baze komaba be gaji da iyayen nasa ba se ya huta tare dasu... Fannah na tare da farida har se 1:30 suka rabu sbd sch da zataje tana da lectures din yamma.. Fannah duk se taji babu dadi dakin mama ta tafi a nan ta iske mummyn ta taje ta fada jikin ta.. "Mumm I miss you".. Mummy ta saka mata farfesun da takeci a baki... Fannah taci tace "ashe kina nan kina cin dadi"... Mama da ta fito daga toilet tace "ke waya san me kikaci".. Dariya kawai fannah tayi sbd yanda da safe umma ta cika mata gaba da abinci kala kala tace se ta cinye... Mama tace "ina wnn parrot din take ne".. Fannah tace "tatafi sch"... Sultan da sadeeq ne suka shigo.. Gaisar da mummy sukayi snn suka shiga tsokanar Fannah tun tana nokewa har ta ware.. Tana biye masu.. Daga nan suka jata zuwa cikin gidan inda duk ta gaisar da iyayen su farida da sauran yan uwanta.. Suka zagaya da ita ko ina na gidan... Sultan yace "ina busy yau dana zagaya dake kinga birnin namu amma zuwa ko gobe se ku shirya idan farida ma bata zuwa sch se mu tafi tare..... ".. Ta amsa masa.. Sadeeq yace "you need sim ryt?".. ta nuna masa wayar ta.. "Farouq ya kawo mun".. Gyada kai yayi nan sultan ya amshi wayar ya saka mata numbern sa.. Sadeeq ma ya saka tasa... Yace "na saka maki numbern Hafsat I think yau zasu zo.. Bakiji yanda ta kosa ta ganki ba"..... "Cike da farin ciki tace "kace zamu Kara yawa"... Sultan yace "ai da yake beb dinsa ce dole ya saka maki numbern ta su sauran mene yasa baze saka maki numbern su ba". Sadeeq ya dage kafada yace "idan mutum yaji haushi ya nuna tasa beb din mana".. Kallon Fannah sultan yy yace "soon inshaallah"... Murmushi kawai sadeeq yy Fannah ma murmushin tayi.. Daga haka suka maida ta wajen su mummy sukuma suka fice.... Bayan la'asar farouq ya kirata tana dauka yace "sis kin shirya" tace "aa ynx de".. Yace "ohk nima ynx na dawo bari na shirya idan na dawo fa naga baki shirya ba senaka kunnen ki". Dariya kawai tayi ta kashe wayan.. Mummy tace "wane ne" "ya farouq ne gidan su maryam ze kaini"... Mummy ta girgiza kai.. "Aifa an sake hadewa" fannah tayi dariya kafin ta shige toilet din umma... 4:30 ta gama shiryawa waya.. Farouq ya kirata yace ta fito yana waje... Fannah ta gyara veil din doguwar rigar ta daya fito da asalin kyawun ta.. Tama su mummy sallama ta fita... A bakin gate ta iske hadaddiyar motar tasa wacce tasha tint baka gani kome dake ciki... Front seat ta bude ta shiga.. Inda hancin ta ya shaki wani daddan kamshi da sanyi... Farouq ya kalleta ta cikin glass din nasa yana murmushi yace "eyee fine girl kinyi kyau"... Fannah ta rufe fuskar ta "kai yaya farouq.. Ai bn kaika ba" yace "wane ni kefa half case ce nifa"... Ta dage kafada "duk da haka ai kama kasan you're handsome nasan mata na rushing nan" farouq ya fara driving kafin yace "kar ki fasa mun kai fa" dariya kawai fannah tayi tana satar kallon cute bro din nata.... Tace "brothers dina are cute da sauran duka yan family dina.. Barin ma the first male children duk kunfi kowa kyau duk kun amshe kyan you, sadeeq and sultan ga kuma farida ma.. A family din mu duk masu kyau ne".. Farouq yace "ai duk kin fimu kyau"..tace "har fareeda .. a mata nake nufi" yace "har ita da a mata Cucu tafi kowa kyau ynx kuma kece".. fannah tayi murmushi "waini.. a maza kuma kaine ai".. Farouq ya zaro idanu waya fada maki dan baki ga Amoon bane", tace "anya kuwa ze kai best bro dina kuwa"... Farouq yy dariya "zaki gansa ne".... Yawo yy da ita sosai ya biya da ita wajajen ciye ciye..da wajajen bude ido dayawa Kafin su dauki hanyar gidan su maryam suna bibiyar address din na maryam ta bata ... Farouq ya kalli fannah bayan sun shiga unguwar su maryam yace "wnn unguwar yan gayun idan sukaga baki kamasu suke fa".. Fannah tayi dariya "taku ma kama mutane suke knn"..... Parking sukayi a daidai gidan su maryam.. Farouq ya zuje qlass yana kallon me gadin gidan.. Yace "kira maryam kace Khalil ya bada sako a bata" ya fada yana mika masa kudi.. Me gadin yy godiya yana shigewa ciko da sauri.. Babu jimawa se gashi ya dawo yace "tana zuwa".. Farouq ya daga masa kai yana zuge glass din Sama... .. Kusan 10mins sega maryam ta fito.. Fannah taji kamar ta ruga ta rugume ta farouq ne ya dakatar da ita har maryam din ta karaso.... Farouq ya zuje glass din yana kallon maryam tare da murmushi.. Maryam kau cikin ranta cewa tayi "wow.. Ina khalil yasamo handsome din nan"... Farouq yace "hello how are you"..maryam ta amsa yace "ya hutu".. Ta amsa masa fannah kam se danne dariyar ta take ganin yanda maryam ta natsu... Farouq yace "kin sanni?" maryam ta girgiza kai.. Farouq yace "really".. Tace "eh" yace "toni ya akai na sanki".. Maryam ta dauke kai tana murmushi a ranta tana tunanin ina khalil ya samu wnn perfect guy din... Yace "alright naji ni baki sanni na leko kiga sakonki"... Ya fada tare da yin baya yanda zataga fannah... Maryam kau a ranta cewa tayi me guy din nan yake nufi.... Bata karasa tunanin ta ba idanun ta ya sauka akan fannah.. Wani irin zaro idanu tayi cike da shock.. Ta kalli farouq ya dage kafada yace "itace jiya ta zo".. Wani irin ihu maryam tayi ta zagaya ta rungume fannah.. Suka rungume juna cike da farin ciki... Surprisingly maryam ta dubi fannah... Tace "but how?". ... Fannah na dariya tace "na hadu da family Dina.. Ta nuna farouq this my cousin bro".... Farouq ya dage gira "her best bro".. Fannah tace "sure..".. Dariya maryam tayi tace "our funny bro"... Maryam tace.. "Pls kung shigo mummy zatayi mmki".. Farouq yace "I'll wait here"... "Oh bazaka shiga gidan mu ba".. Yace "no but next tym"... Gyada kai maryam tayi.. Taja fannah suka shiga.... Yanda yan gidan su maryam suka nuna farin cikin ganin fannah kadai ya nuna mata cewa maryam na kaunar ta.. Kowa senan da nan yake da ita.. Mom dinsu maryam har cewa tayi ta kwana... Tace "aa tare da brothern ta take" da kyar suka barta ta taho sbd farouq dake waje.. Mom din maryam ta mata kyautuka.. Maryam ta rako ta.. Bayan ta shiga mota tace "pls kizo kinji".. Maryam tace "inshaallah".. Tayima farouq sallama sannan ta dubi fannah tace "Dr Amah fa".. Fannah ta marairaice fuska... Murmushi maryam tayi... Tace "I feel what you're feeling dear inshaallah he'll come back to you"... gyada kai Fannah tayi tana kara din son Aliyu a ranta... Farouq yaja motar suka bar layin.. Kallon ledojin da maryam ta aje a back seat yy yace "dame dame muka samu ne".. Dariya kawai fannah tayi.. Yace "zamuci dadi yau ina dakin ku har dare".. Fannah tayi dariya tace "yaya farouq zezo kwadayi" yace babu komai sede nazo"... Sun danyi nisa da tafiya yace "who is dr Amah".. Gaban ta ne ya fadi... Ta dan dubesa se tayi murmushi.. Yace "saurayinki ne"... Dan rufe fuska tayi... yace "wow tell me about him". Tace "is a long story but zan fada maka wata later".. "Kice na kakkabe kunnuwa na knn"... Dariya kawai tayi batace komai ba... Haka yay ta janta da fira har suka iso gida... Wajen mummy din ta taje fada mata sakon gaisuwar maryam da mom dinta... Daga nan ta wuce Dakin su.. Ta shiga toilet tayo alwala.. Ta kabbara sallahr magrib... Tana cikin sallah fareeda ta shigo... Itama wanka ta shiga tayo alwala daga nan.. " Bayan duk sun idar da sallah sultan ya shigo .. Ya zauna kusa da fareeda.. "Madaam ya sch".. Ta langwabar da kai.. "Allah yaya sultan na gaji makaranta a Nigeria ko wahala"... Sultan yy dariya yana kallon fareeda ganin yanda tayi kicin kicin da fuska.. Yace "to ai ke kika zabar ma kanki babu yanda ba'ayi ba ku tafi US keda yusrah kikace baki zuwa... A ranta tace "yusrah tatafi US ne sbd ya Amoon ni kuma sbd kai na zauna Nigeria" a fili kuwa se tura baki tayi.. "Itama yusrah ai sbd ya Amoon taje..kuma shi kasan halinsa he's lovely being with but sometyms masifaffene.. And nasan yusrah seta kaisa bangon da watarana seya hada dani."... Dariya sultan yy yace "aikam kamar a kunnen sa".. Zaro idanu fareeda tayi cike da tsoro.. Tace "yaya. Dan Allah ka rufamin asiri wlh idan yaji ina ruwa".. Dariya sultan yy ya dubi Fannah da itama ke dariyar ganin yanda Fannah ta rude yace "ke sheda ce" fannah ta gyada kai.. Idanun fareeda har sun cika da kwalla tace "amma kuma ai nace he's lovely being with dan wlh duk yafi ku mutunci".. Dariya sosai suke mata. Sultan ya dubi Fannah yace "kinganta duk tafi kowa tsoro.. To wasa nake".. Fareeda ta tura baki wait yaya.. Sufa yusrah da jiddarh dan suna sonsa ne shiyasa suke jure komai nasa amma wlh suma mugun tsoransa suke.. Ita kuma cucu gidan su daya tafi kowa sanin sa shiyasa ta iya zama dashi amma wlh ko hafsa itama tsoransa take.. Kwai de ita baya mata komai.. Sultan yace.. "Aa madaam ita hafsat babu ruwanta da rashinjin ku..". Dan tura bakk kawai fannah tayi.. Nan sultan ya zauna sukayi ta lvri tare duk suka fita dinner... duk wani motsi na Fannah yana kan sultan da farouq.. Yayinda suke dan magana ta ido da farouq ba tare da kowa ya kula ba se sadeeq da duka movement dinsu duka ukun na kansa..... More comments more typing..... ✨✨✨ Urs Nafeesatuu....😍😍 ...... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wada mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (12)✨ "Da matsala" sadeeq ya furta cikin ransa... Tun jiya ya gama gane cewa Farouq yafada soyayyar Fannah... Wanda abinda farouq din be sani ba shine Chucu na matukar qunar sa babu wanda yasan da wann se shi.. Kuma hakan yasamo asali ne tun soyayyar da sukayi a yarinta wanda kowa ya dauka lokacin yarinta ne amma har gobe chucu nason Farouq and hoping that ze dawo gareta wata rana sede ynx babu wnn hope din because Farouq fall for Fannah.. And now yaga soyayyar Fannah a idanun sultan ma wanda shine babban matsalar.. Sultan inde akan abunda yakeso ne baya dagawa kowa. .. Wanda yasan hakan ze iya kawo masu matsala da Farouq.. Inda shi kuma ze kokarin nuna masa iyakar sa dukda Farouq nada hakuri Amma ita mace daban ce... A haka har suka gama dinner da tunane tunane kala kala a zuciyar sadeeq... He have to discuss this issue with someone but who?... "Amoon"... "No Amoon won't take this Serious shi mutum ne wanda ba komai yake saka kansa a ciki ba".. To wa knn.. Dan lumshe idanu yy yana tunanin yanda ze bulloma lamarin .... ... Washe gari karfe 6 sultan ya masu knocking fareeda ta tashi cikin bacci ta bude. Tana kallon sultan.. Dan tura baki tayi tace "yaya da asuba kuma.. Ko morning judging dinne ya motsa".. Yace "sure so wake her up.. Ina jiranku" fareeda ta ware idanu yace "be past jor".. Juyawa tayi ta shiga tayar da fannah da kyar ta samu ta tashi... Tana tura baki haka ta shirya cikin kayan sport suka fito". Sultan ya dubesu yy murmushi fannah ta tura baki tace "in this early morning everyone one is sleeping".. Yy dariya yace ina son maidake sport gal ne".. Fannah ta tura baki kamar zatayi kuka dan harga Allah bacci takeji.. Ya matso kusa da ita murya can kasa yace "you look so cute with this ur morning face so take away".. Murmushi kawai fannah tayi.. Gaban fareeda yy mugun faduwa she hear what sultan just said and she's don't want believe what just came to her mind.. Sultan loves fannah.. Oh no Farouq fa tasan Farouq ne ke son fannah ba sultan ba because she's watching them.. Yes Farouq ne not sultan.. Relief taji a ranta dan zuciyar ta bazata iya dauka ba.. She loves sultan, she can wait for him har yazo gareta sugina rayuwar su.. She's can't imagine losing him... ".. Akwai wajen motsa jiki a gidan amma se suka fita cikin gari cikin motar sultan.. Haka sukaje tun basa sakewa har suka ware.. Sultan make sure that dukan su sunyi exercise.. Se 8 sann suka dawo gida.. Suna shigowa.. Suka wuce daki sukayi wanka fareeda ce ta fito parlor bayan ta gama shiryawa ta baje saman kujera ita ala dole jikin ta ciwo yake mata... Umma ce ta fito tana zuwa kitchen ganin fareeda baje ta tabe baki ta shiga tabawa yan aikin ta sakon da zata basu ta fito idanun ta akan fareeda.. Tace "ke wai lpy kika wani fito kk bajemun a parlor".. Fareeda ta tura baki "umma ba yaya bane ya tashe da safe wai muje exercise ba".. Umma tace "wane yayan sultan hala.. Dan nasan babu me san wasanin nan kamar sultan da Haydar.. Haydar kau baya nan koda ma yana nan nasan kwakkwaran kallo baku ishesa bare ya kwashe ku wasanni sede shi sultan din".. Fareeda tace shine mana.. Sultan ne ya shigo duk suka maida kallon su garesa.. Umma tace "kai ynx ma matan kwasar su kk wasanni" ya kalli fareeda da tayi kamar zatayi kuka ita a dole ta gaji.. Yace "motsa jikine fa umma".. Tace "su yan matan ce maka akayi karfafa suke san zama?.. To nide badani ba daga haka ta tabe baki ta shige inda ta fito... Ya dubi fareeda.. "Kode senayi maki massage ne kafin ki hadani da umma".. Dan tura baki tayi.. Ya zauna gefen ta... "Where are you feeling the pain" ta tura baki "everywhere".. Murmushi yy kafin ya daura kafar ta saman tasa a hankali yana massaging dinta.... Sadeeq ne ya shigo farouq na biye dashi.. Sadeeq na duban su yace "what's wrong with fareedan umma"... Sultan yace "wai dan mun fita exercise.. Shine ta langwabe haka".. Farouq da nufi dining making a cup of tea yace "I was wondering meya tashe ta da safen nan babu lectures ashe da dalili".. Ya fada yana zama kujera opposite to them.. Fareeda ta kalle su ta dan lumshe idanu.. Sadeeq yace "fannah fa"... Fareeda ta nuna masu daki tace "she's inside"... Fitowa fannah tayi dama duk tana jinsu ta tsaya bakin kofa kamar zatayi kuka.. Farouq yace "cutie what's wrong".. Ta zuba masa manyan idanun ta camly tace "hungry"... Farouq ya mika mata cup din hannun sa "take".. A hankali ta karasa inda yake ta zauna ta karbi tea din a hankali ta kai baki.. Yace "srry snn ya dubi sultan yace "yaude yan muguntane suka motsa duk ka wahalar mana dasu".. Sadeeq yace "they're lazy.. Yusrah da jidda sun fisu jarumta.. Inde Amoon na nan suna binsa motsa jiki ai"... Sultan yace "duk bigece matan family din nan duk ragwaye ne suma su yusrah din ai sbd Amoon ne sukeyi".. Farouq ya dubi fannah da gaba daya tayi yaushi yace "srry dear be strong now".. Kamar zatayi kuka tace yunwa.... Duk dariya suka mata harda fareeda sbd yanda tayi magana muryan ta a shake.. Sadeeq yasa aka kawo masu breakfast gaba dayan su anan sukayi.. Fannah naci ta ware suka cigaba da fira.. Sosai fannah taji dadin kasancewa cikin yan uwan nata. Yanda ta zauna suna lbari kamar dade tare.. Farouq yace "so kin iya zuba haka".. Ta ware idanun ta tana kallon sa kafin tace "namafi haka I really love this kind of conservation with family but I lack.. That's why I'm happy today.". Sadeeq yace "and yau wasu na hanya jidda zata dawo ita da aunty babba daga kt.. Snn.. Abbu da iyalansa ma na hanya su Hafsat knn daga sudan... ".. Farouq taba hannu "no wanda naga tun jiya se farin ciki kk ashe su mutuniyar na hanya knn".. Fareeda tace "romeo and Juliet".. Fannah ta fashe da dariya "tace wace ce Juliet din.?" Farouq yace "hafsat mana soyayya suke kamar zasu cinye juna"... Nan suka rinka kunnasa harda fannah.... .. Wajen karfe 3 su jidda suka iso tare da aunty babba.. Yanda aunty babba ta rungume daddy kade kasan akwai shakuwa me karfi tsakanin su tun can da taita kuka yana lallashinta snn tazo ta gaisar da mummy tana kara rokar wa iyayen ta gafara.... Jidda kam bayan komai ya lafa tace wai ina su fannahr mummy tace sun fita da su sultan da fareeda.. Kamar jidda zatayi kuka tace "shine suka tafi bayan sun san ina hanya.. Wlh na kosa naga yar uwata" mom raheena tace "common ynx sukace zasu dawo basu ma dauka zakiyi isowar wuri haka ba".. Ta kalli wrist watch din ta ta mike.. "Wlh I just can't wait naganta".. Duk dariya suke suka bita da kallo main parlor ta koma tama kasa zama ita kawai ta kosa su dawo.. Duk yan gidan haka suke da zumudi.. Farouq ne ta shigo da sauri ta rinka kallon bayan sa ganin babu wanda ya shigo yasa ta dan tura baki.. Farouq yace "sis what?"... Tace "wai ina suka tafi ne bama sa farin cikin dawowata".. Farouq ya dage gira.. "Nima baki murnar gani na knn that means you didn't miss me" da sauri taje ta rungume sa.. "No yaya na kawai de na kosa naga yar uwata ne"... Dan jan hancinta yy "don't worry dear ynx zasu dawo"... Ta gyada masa kai... Basu ida rufe baki ba fareeda ta shigo da sallama.. fannah da sultan suna rike da hisam.. Still jiddah tayi tana kallon fannah.. Ta kara tamke hannun Farouq dake cikin nata har fareeda tazo ta rungume ta amma idanun ta na kan fannah.. Itama haka idanun fannahr na cikin nata tun kallo daya taga tsananin kamannin ta Farouq hakan ya nuna mata itace suke daki daya knn... Fannah har ta fara tsarguwa da irin kallon jiddah ke mata... Can kasan makoshi ta furta "beautiful.".. Zare hannun ta tayi a hankali ta karasa kusa da fannah ta mika mata hannu tace "jiddah Radda.. Hauwa'u Ibrahim Radda".. Fannah ta mika mata hannu suka gaisa tace "khadeeja Muhammad".. Jiddah tayi murmushi tace "baki ce Radda ba".. Fannah tace "to Radda ta fada so excited ganin yanda itama jiddah farin ciki ya bayyana a fuskar ta... Jiddah ta rugume ta cike da doki tace "welcome back our beautiful sister welcome back to ur family we really miss you dear"... Fannah ta lumshe idanu cike da farin cikin yanda kowa ke kaunar ta tace "I love you too".. Ta saki fannah ta kamo hannun hisam "welcome boy" ta kalli su Farouq tace "kaf family din nan banga wanda yake kama sosai da ya Amoon ba kamar boy din nan har saleem".. Ta kalli hisam tace "what's ur name?" Yace "Aliyu" ta ware idanu "wow sunan su daya".. Ganin duk babu wanda ya kulata tace "wai ku lafiyan ku"..sultan yace "ai gani mukayi bakiyi farin cikin ganin mu ba".. Fareeda tace "har hugging dinta nayi ta nuna kamar bata ganni ba".. Wata harara ta masu tace "to kukuma awa yau na fara ganin common ba taku nake ba"... Duk dariya sukayi sultan yace "beb din nan baki taba canzawa idan kinga sabo seki manta da tsoho".. Tayi dariya "banda sheri fa yaya sultan ku shekara nawa nayi ina ganin ku ita kuwa yau na fara ganin ta"... Farouq yace "ohoo muda kika raina knn am sure da Amoon bazaki share sa kamar yanda kika mana ba.." Jidda ta dauke kai tana murmushi.. Fareeda tace "ko karyane" jiddah ta dafe kai daga dawowana zaku saka mun ciwon kai" duk dariya sukayi.. Yanda suke tsokanar ta akan amoon kade yasa fannah ta gane cewa saurayin ta ne sadeeq ma yazo suka dasa... Fannah itace me kareta... Sun dade sunayi kafin kowa ya kama gaban sa.... After magrib fannah na zaune a daki bayan ta idar da sallah jiddah ta shigo.. Ta zauna ta kalli fannah tace "yaya Sadeeq fa" fannah tace wai ya tafi dauko su Abbu a airport" jiddah tayi yar dariya tace "anje dauko su Juliet knn ai fa zata dawo a addabemu da soyayya." Dariya fannah tayi tace "aikam ke kuma Amoon ne naki romeo din knn"... Jiddah ta daura pillow a cinyar ta tace "I wish mu zama kamar su koma fiye dasu but it can't be possible".. Fannah tace "why"... Jidda tace "is one side love".... Fannah ta yamutsa fuska "bngane ba".. Kamar jidda zatayi kuka tace "fannah ni kade keson Amoon shi baya sona.. Kuma bnga alamar ze soni ba".. Sosai fannah ta tausaya mata seta tuna da kanta ita kusan daya suke tunda itama bata san inda aliyun ta yake ba bakuma tasan inda zata sameshi ba.... Jiddah ta dafa kafadar ta... Tace "is may be kiji tausayi na ko kiji haushi na but ki sani yaya Amoon yakai duk wani matsayin da mace zataso sa fannah ina da samari amma babu wanda ya kaimun yaya Amoon.. He's different ta kowace hanya matan dake kawo masa hari ma basena fada ba.. Tunda na taso d sonsa na tashi kuma har gobe sonsa karuwa yake araina"... Fannah tace "na fahimceki jidda but shi be sani bane?".. Wani murmushi jiddah tayi kafin tace "yaya Amoon ne fa bama shi kade ba kaf family din nan babu wanda be san ina sonsa ba.. Amma ko alamun ya nuna yana sona be taba ba yaya Amoon wani irin mutum ne me murdadden hali wanda idan ya tsaya akan abu ya kafe knn snn ga basarwa.. Kamar be san cewa ina sonsa ba kuma bnga alamar hakan a tare dashi ba.. Kede kawai ki tayani da Addua dan bana jin zan iya rabuwa dashi ba... Yaya Amoon seda Addua kaf family din nan babu me mutunci kamar sa amma halin sa murdadde ne sannu a hankali zaki san halinsa inda kina nan"... Fannah da duk tausayin jiddah ya rufe ta tace "inshaallah zan tayaki da Addua kuma bikine se munsha da yardar Allah... Farin cikin da ta gani a fuskar jiddah kade ya tabbatar mata ba son wasa take masa ba.. A hankali ta lumshe idanun ta Aliyunta ta fado mata.. Itama abar tausayi ce dan kullum soyayyar sa karuwa take a ranta fatanta Allah ya maido mata dashi cikin rayuwar ta.. Daga nan suka cigaba da labari da jidda ta kula itama mutum ce me saki jiki babu ruwanta gata da son barkwanci. Duk tausayin ta ya kamata.. Bata doguwar magana bata saka Amoon ba.. Ta kula Amoon din nan har da jin kaine dashi idan banda so yarinya kyakkawa kamar jiddah ita zata tsaya namiji naja mata class... Suna nan zaune aka shigo da sauri wacce ta shigo tayi kan fannah ta rugume ta cike da farin ciki.. Fannah ma ta rungume hafsat cike da farin ciki yanda ta nuna mata... Hafsa ta saki fannah tana kallon ta kafita dubi su jiddah tace "wlh tafi kama dani fiye da kowa.. Fannah tayi murmushi tabbas gsky ta fada dan suna kama da hafsat ta fada kodan daddy dakin su daya da abbu oho... Duk fita sukayi zuwa dakin mama nan suka iske abbu da family dinsa suke nan harda su fuad... Fannah ta kara haduwa da family dinta sun shige yau ana ta gaggaisawa sun dade basuyi bacci ba kowa yazo part din baffa anata ta raha yanda su Fannah suka sake da yanuwan nasu seka rantse sun dade da sanin juna kuma dama can suna tare... Washe gari ma gabadaya sukayi sukayi breakfast a babban main parlor ba baffa... Cikin yaran baffa mamy(maimuna) ce kawai babu.. Yanayin fuskokin su kade zaka kalla kasan suna cikin farin ciki... A ranar su daddy suka koma gidan su bayan an gyara aka saka masu komai sabo.. Fannah tare da su jiddah suka rinka zagaye gidan suna jinjina haduwarsa.... A ranar Dad(Ahmad) ze koma America dan haka ya kira ta.. Kudi masu yawa ya bata yace ta samu wani ya rakata siyayya ta sayi irin kayan Nigeria itama... Tayi masa godiya cike da farin ciki snn ta fito... Zata wuce gida ta hadu da Farouq.. Yana hararanta yace "cutie yau kinmu wahalan gani." Ta dan ya mutsa fuska tace "nayi busy dayawa ne kuma bakazo kaga gidan mu ba"... Yace "sekin gaji da gani na ke gidan ma zan dawo da zama" dariya tayi tana nuna masa kudin snn ta fada masa yanda sukayi da Dad.. Ya ware idanu yace "wow kice akwai shagali zuwa kawai zamuyi muyi chilling da kudin nan"... Dariya sosai fannah tayi.. Juyawa yy domin ya rakata gida.. Se fira suke suna dariya.. Har bakin gate ya rakata.. Ta juya tace bazaka shiga ba... Ya girgiza kai a hankali yace "zan shigo ynx gidan cike yake may be ko gobe and get ready to gist me About that ur boyfriend".. Rufe fuska tayi tace "yaya Farouq sede ka rakani siyayya snn mu zagaya gari se mu fita a mota na wacce Dad ya bani".. ya gyada kai yana kallon ta yace "amma duk da haka idan mun dawo sekin bani labarin sa... Dariya tayi ta shige gida.. Shima ya jiya ya tafi.... Washe gari kamar yanda sukayi dashi ta shirya.. Fareeda ta tafi sch dan haka Jiddah na shigowa tace "pls ki shirya ki rakamu siyayya".. "Kedawa cewar jiddah" tace "Farouq".. Dan dage gira jiddah tayi "pls dan Allah" dariya kawai jiddah tayi kafin ta fita domin ta shirya.. Bayan fannah ta shirya kamar yanda ta saba cikin Arabian dress dinta wanda ya kara fito da ainafin kyawunta ta dauki key din motar ta.. Tana sakkowa daga stairs sultan na shigowa... Besan sanda ya jingina da kofa ba ya tsaya yana kallon ta dan har ga Allah tayi mugun tafiya da imanin sa.. Dan lumshe idanu yy kafin ya sake budewa a kanta.. Ganin sa yasa ta saki murmushi "yaya sultan ina ka shige ne" a hankali yace "naga kinyi busy ne dayawa shiyasa na barki ki hutu.. Kinyi kyau ina zuwa haka".. "Thanks bro zan fita ne dad ya bani kudi nayi siyayya".. Ya dan langwabar da kai "nazo muje".. Tace "why not".. wayar ta ne ya fara ringing.. Ganin Farouq ne yasa tace "suna jira yaya sultan lets go".. Yace "suwa" tace "yaya Farouq".. Yace "no kije ni na fasa".. "Meyasa" ta fada kamar zatayi kuka... Karasawa yy cikin parlorn ya zauna "no kije ni zan gaisar da mummy idan kin dawo"... Kamar bazata je ba se kuma ta fita..... Tana isa compound Farouq da jiddah suna shigowa.. Shagala tayi da kallon su yanda sukayi matukar yi mata kyau. Ga kammanin su sun fito... Farouq na karasa sowa yace "kinyi kyau sosai".. Murmushi kawai tayi Farouq ya amshi key din ya jasu.. Har seda motar su ta fita snn sultan yabar jikin window din... Jiddah ce ta taimaka mata wajen zabar kayayyaki wasu suka bada dinki wasu kuma aka saka masu a mota.. Siyayya sukayi sosai dan ba kayan sakawa kade ba harda na cite ciye.. Kuma duk Farouq ne ya biya kudin be amshi na hannun fannah ba.. Daganan fannah ta matsa se sunje gidan su maryam.. Babu yanda Farouq ya iya dan jiddah ma tayi supporting.... Wnn karon Farouq ma ya shiga gidan dan maryam hada sa tayi da yayanta yaya khaleefa.. Sun dan jima kafin suce zasu tafi... Khaleefa da tuni jidda ta tafi dashi yace ta taimaka masa da contact dinta.. Da kyar fannah ta samu ta bada.. Ita kam jiddah ta bayar ne kawai bawai dan tanajin zata so sa ko suyi soyayya ba.. Bawai dan be kai ba aa dan yaya khaleefa kyakkawane sahun gaba kuma wayayye dan gata snn kallo daya zaka masa kasan mutum ne me aji da illimi.. Amma ina soyayyar Amoon ta rufe mata idanu bata jin zata iya son wani inhar tana ganin Amoon.... Mummy sosai tayiwa Farouq godiya ganin uban kayan da ya siyawa fannah.. Sama fannah ta haye tayi wanka tasaka kaya marasa nauyi snn ta fito taci Abinci.. Haka nan take cin Abincin amma ba dadinsa take ji ba ... Haka nan yau haduwata da maryam ya sake dawo mata da soyayyar Aliyu sabuwa saboda maganar sa da sukayi.. Se take ganin kamar yau ne ya tafi ya barta.. Tunanin sa ta farayi tundaga ranar daya bigeta ranar farko da kuma haduwarsu ta karshe inda yake cewa tunda suke bata taba cewa tana sonsa ba .... Se taji dama ta fada.. Amma ta dauki alkhawari duk ranar da suka hadu zata fada masa tana sonsa zata nuna masa soyayya snn zata gabatar dashi ga danginta a matsayin wanda take so kuma take kauna.. Sbd yanda tayi nisa da tunani har Farouq ma ya shiga sani ba.. Seda yy taping hannunsa snn tayi firgit ta farka tana kallon sa yace "tunanin sirikin namu kike ko"... Dan lumshe idanu tayi cike da yar kunya.. Yace "muje a bani labarin sa I want knw who's is this lucky guy that took the precious heart of this beautiful princess".. Wani murmushi tayi kafin ta mike can baya suka zagaya baya can wajen shakatawa dake gidan seda ya gama tsokanar ta ganin ta sake dashi yasa yace "tell me about him".. Babu musu ta fara basa labarinsa tun daga farkon.. Farouq ya ware idanu jin daga fada suka fara.. Murmushi kawai tayi tacigaba da basa har karshe.. A idanun sa taga tsabar tausayin ta.. Farouq ya tausaya mata sosai.. Cike da kulawa ya fara lallashinta da kwantar mata da hankali cewar inshaallahu ze dawo idan kuma taga bashi da niyyar dawowa to idan ta samu wani tayi aure... Kallon sa tayi kamar zatayi kuka tace "yaya Farouq bazan iya mantawa dashi ba I wish ya dawo wlh ko wane zanyi rayuwa dashi inde bashi ba to zan zauna dashi ne Amma zuciyata tana tare da Aliyu" ganin hakan ne yasa Farouq fadin "don't worry dear inshaallahu bazaki auri wanda bakyaso ba kinji" murmushi tayi tana gyada kai a haka Farouq yayta bata labarai masu dadi har ta sake tana ta dariya... Sultan dayazo neman ta mummy ke fada masa suna baya ita da Farouq yasa ya juyo jiki a sanyaye har ze tafi se kuma yaje bayan wani waje ya tsaya inda bazasu gansa ba yana kallon yanda suke da nishadi suna dariya... Dan lumshe idanu yy zuciyar sa na masa zafi... Farouq be bar fannah ba se gab da mangariba snn suka taso ganin sun taho yasa sultan boyewa inda bazasu gansa ba yana kallon su har kofar parlor ya rakata snn ya juya ya fice gidan... Sultan ya lumshe idanu yana fursar da iska me zafi.. Ko ba'a fada masa ba yasan Farouq son fannah yake sede tsoransa daya kar ace itama tana son sa.. He have to do something tun kafin shakuwar su tayi nisa duk da yariga yasan already fannah tafi shakuwa da Farouq a kansa amma dole yasan abunyi dan tunda ya daura idanun sa akanta kullum da soyayyar ta yake kwana yake tashi bakuma ze yarda wani ya masa shige ba...... more comments more typing.... ✨✨✨ Urs Nafeesatu.... 😍😍😍 ........ *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (13)✨ kallon hisam fannah tayi tace "yaya Amoon" ya gyada mata kai yace "na gaishe ki".. Tace "inaka gansa" yace "on phone yaya sultan yabani yace wai ze dawo ki aje masa abun dadi".... Murmushi kawai tayi ta kalli mummy dake hada masu breakfast tace "mummy I never expect my family to be so simple lyk dis" murmushi mummy tayi ita kanta taji dadin yanda kowa ke faran faran da ita da yaran ta.. Tace "so friendly Allah ya kara karfin zumunci" hisam yace "aunty me zance masa yace anjima zamuyi waya".. Tace "kace masa ina amsawa kuma zan aje masa" hisam ya zauna dining ya fara breakfast itama fannah joining dinsa tayi bayan sun gama suka tafi part din baffa suka gaisar da mutanen gidan ta zauna wajen mama da umma suna ta tsokanar ta tana ramawa da can idan suna tsokanar ta sede tayi murmushi amma ynx da sake dasu ramawa take dan sun jata a jiki.. Daganan gida ta koma ta shiga dakin ta ta kwanta bacci.. Ranar wuni tayi bacci ko ta tashi tana daki babu wanda ya shigo kamar yanda babu wajen wanda taje Farouq ne ma sukayi waya dashi.. Ya tafi wajen aiki..hakan yasa tunanin Aliyu ya dawo mata sabo fal cikin ranta... Allah ya sani tana son wnn bawa.. Letter din daya barmata da dauko tai bitar ta yafi a girga.. Kuka kau tayi sa kamar me... Gani take kamar ya tafi knn baze dawo ba... Amma a kasan ranta tanaji watarana Aliyu ze dawo gare ta.. Tanaji a ranta shima yanacan cike dakewar ta.... Ta lumshe idanun ta hawaye na kara zubowa "my lyf can't be complete without you.. Aliyu come pls".... Mummy kanta yau ta kula da yanayin diyar tata shiyasa a kullum take Adduar Allah ya dawo mata da wanda take so..ta kula soyayyar da take masa me karfi ce.... Hafsat ce ta shigo bayan sun gaisa da mummy ta wuce dakin fannah.. Ganin yanayin ta duk se jikin hafsat yy sanyi da sauri ta karasa kusa da ita tana tambayar ta lpy... Murmushi fannah tayi tana kokarin kawar da damuwar ta... Ganin takardar hannun ta yasa hafsa ta fizga tana dubawa.... Dan lumshe idanu hafsat tayi don tuni ta gane meke damun yar uwar tata dukda bata fada mata ba amma ta fahimce ta kuma ta tausaya mata... Ta dafe kafadar fannah a hankali tace "wnn ne ya sakaki kuka".. Fannah ta gyada kai tare da fadawa jikin hafsat ta fashe da kuka me karfi.. "My lyf can't be complete without him and he just left without saying good bye and I don't knw where to meet him".. Sosai hafsat taji tausayin ta.. Ita kanta tasan ace sadeeq ya fita a rayuwar ta ba abu bane me sauki.. Hafsat ta dan bubbuga bayan ta kafin ta fara lallashinta ta a hankali Fannah ta dago tace "mena masa har haka seda ya koyamun sonsa snn ze tafi ya barni yamun adalci knn.. Sister am just trying to be ohk but deep inside me am hurt I want him back" sosai take kuka tana fadama hafsa irin sonda take masa.. Hafsa ta rinka lallashinta seda ta bari tayi kuka me isar ta snn ta fara kwantar mata da hankali.. Har seda taji sanyi snn ta barta sukayi sallahr magrib da isha'i duk tare sukayi dinner se wajen 9 snn Sadeeq yazo su tafi tare lokacin fannah ta sake jikin ta... Sadeeq na kallon fannah yace "yaude kin rike mun ita ko" fannah tayi dariya "amun afuwa yayana" hafsa tace "ba dole ba nazo na iske ta tana kuka soyayya na lallasheta" Sadeeq ya wara idanu... Da sauri fannah ta koma ciki cike da kunya.. Suma suka wuce hafsa na basa lvri..... Washe gari yaya khaleefa ya kawo maryam farin ciki wajen fannah kamar me ranar tare suka wuni yaya khaleefa yaso haduwa da jiddah amma taki yarda dole ya tafi yabar maryam da sunan su Fannah zasu dawo da ita... Maryam da already ta saba dasu ta shige cikin su ana ta fira fannah ta zagaya da ita cikin gidan sosai ta yaba da kyawunsa.. Maryam har seda ta kai magrib snn ta fara shirin tafiya.. Fannah de bata so ba..... Sultan ne ya shigo bayan sun gaisa take masa introducing maryam nan ya zauna suka kara gaisawa kafin ya tafi sama domin gaisar da mummy... Maryam ta dunkule hannu tace "wow ur family are so cute dubi Farouq so handsome and ga kuma yaya sultan dubi jidda no wonder wnn kyawun naki ba banza ba badan Dr Amah ba danace ki dauka a nan ciki kawai amma da ace sun fisa kyau danace kyau da sede ya barmasu.. Wata harara fannah ta mata "baki da amana wlh.. Koda ace sunfisa kyau ashe zaki iya juya masa baya".. Maryam ta ware idanu "ni na isa ai inshaallah keda amah har tattaba kune".. Murmushi kawai fannah tayi cike da farin ciki... Mikewa sukayi sultan ya sauko yana kallon su yace "dama ba kwana zaki mana ba".. Tace "no se wata rana de.. Fannah marairaice "yaya pls muje muyi dropping dinta" yanda tayi din yy bala'in tafiya da sultan... Tare suka tafi sukayi dropping din maryam ... A kan hanyar su ta dawowa ya dube ta yace "jiya nazo sena tarar kina zance"... Ta ware idanu "zance kuma".. Shima yy kamar yanda tayi yace "yesso" murmushi tayi se kuma kamar zatayi kuka tace "yaya sultan ni kuma a ina".. Yace "yesterday evening a baya".. Ware idanu tayi "wai yaya Farouq" yace "good koba zance kuke ba" ya fada yana duban ta... Dariya tayi tana dan rufe bakin ta "we're just discussing fa" yace "really" ta tura baki "he just asked me about my boyfriend".. Kallon ta yy da sauri rufe fuskar ta tayi tana murmushi har dimples dinta suna lotsawa. Sultan yadan lumshe idanu kafin ya bude akanta yace "uhm nima a bani lvrinsa toh".. Kallonsa tayi yace "ko bazaki bani ba se Farouq" girgiza masa kai tayi.. A wani eatry ya tsaya "lets take coffee☕" budewa tayi suka jera yy ordern kayan ciye ciye.. Yana kallon ta yace "oya tell me about him".... In brief fannah ta basa lvrin Amah... Sultan ya rutse idanun sa gaban sa na faduwa.. A idon ta kuma yaga tsanin son da takewa wnn saurayin nata cire sa ba abu bane me sauki.. Sede da sauki wnn tunda dawowar sa rayuwar ta babu tabbas matsalar sa Farouq dan shima yasan yana sonta ba kadan ba but inshaallah zeyi duk yanda zeyi yaga ya sameta .. Kallon fannah yy yace "hope you're not deceiving ur self akan cewa seya dawo rayuwar ki". Shiru tayi tana kallon sa.. Yace "srry dear but be kamata ya tafi ya barmana little sister dinmu ba" kamar zatayi kuka tace "amma ai ze dawo ko yace sure ze dawo amma sena masa tsiya because he left my sister with lots of missing"... Fannah ta rufe fuskar ta da tafi hannun ta cike da farin ciki .. A haka yay ta sakata farin ciki deep down kuma yana tunanin ta yanda ze bulloma lamarin.. Hakade har suka koma gida... Part din su baffa suka shiga taje ta gaisar da umma snn ya rakota kalli gidan su fareeda kafin tace "duk yau bn ganta ba pls muje" tare suka shiga suka iske umman su a parlor bayan sun gaisa Fannah ta wuce sama dakin fareeda.. Zaune ta iske ta tana karatu... Tana ganin Fannah ta saki murmushi tana dan hararan ta... "Habawa duk kin manta dani" Fannah ta kama kunnen ta "i'm srry dear naga kinata fama da test ne".. Fareeda ta yamutsa fuska "ai mun gama gobe ki shirya muje".. Fannah ta ware idanu ''babu wani matsalako" girgiza kai tayi "babu" "ohk then idan kin shirya ki kirani".. tace "make sure kin gama komai da wuri cos we're leaving before 9... Fannah ta ware idanu kafin ta dage kafada "ohk no bad".. Har kasa ta rakota anan ta hadu da sultan bayan sun gaisa ta koma suka wuce har gate sultan ya rakota.. Tace bazaka shiga ba.. Ya girgiza kai yace "gudnyt sleep peacefully karfa ki tsaya tunanin Aliyu just keep it in ur mind that he is coming back to you" murmushi tayi tana gyada kai kafin ta juya da shige ciki.. Ya tafi zuciyar sa cike da fargabar kar yazo ya rasata... Bayan sunyi sallama da mummy da daddy ta shiga bedroom dinta wanka tayi ta gama shirin baccin ta tsab snn ta dauki wayar ta.. Missed calls din farouq ta gani.. Bin kiran tayi fuskarta a shagwabe yana dauka tace "yaya na" daga can bangaren yace "cutie kinmanta dani".. "No bro".. Yace "yesso" tayi dariya.. "Yaya nabar wayar a gidane taya zan manta da kai you knw you're my best bro"... Dan lumshe idanu farouq yy yana jin sanyi a ransa kafin yace "ni kikaje".. Tace "munje kai maryam ne nida yaya sultan tace ma tana gaishe ka".. "nima ina gaisheta.. Shine kikabar wayan bayan kinsan zan kira I thought kinyi bacci ma just missing my cutie"... Tace "miss you more bro yaushe zaka dawo am so lonely tunda ka tafi".. Yace "nafi missing dinki fa just 2dys da banganki ba kinji yanda nake ji"... Tadan langwabar da kai kamar yana kallon ta tace "yaushe zaka dawo pls".. Ya danyi murmushi kafin yace "nanda 2weeks".. Kamar zatayi kuka tace har 2wks" Dan ita har ranta bataji dadin tafiyar nan tasa Dubai ba sbd duk tafi sabawa dashi fiye da kowa yace "sure dear ai zamuna waya"... Gyada kai kawai tayi sun dan dade suna fira kafin ya mata sallama tayi bacci... ....... Fannah ce zaune saman gadon ta se lumshe idanu take cike da bacci kusan 1hour knn fareeda ta kirata ta shirya amma har ynx ta kasa tashi... Komawa tayi ta cigaba da baccin ta... 9 saura fareeda na dakin fannah turus ta tsaya tana kallon ta kafin can ta fara tashin ta.. Fannah ta sauke idanun ta a kan fareeda da take shirye babu shiri ta wartsake ganin kallon da fareeda ke mata.. Fareeda tace "kin sande baxan jiraki ba coz is tym already".. Fannah ta dubi agogon dakin kafin tace "sorry dear inshaallah i'll meet you dear yaya sultan ze kawo ni".. Fareeda ta langwabar da kai "promise" da sauri Fannah tace inshaallah... Koda fareeda ta fita seta koma baccin ta.. Se 11 ta tashi tayi wanka ta dauki atamfan ta da aka dinka mata ta saka ta iya saka kayan hausawa bata son sune sbd nauyi suke mata da kuma can England bawani saka su ake ba..kayan sunyi matukar yi mata kyau tadan yi ture kaga tsiya taga anayi.. Snn ta yafa mayafi.. Sosai tayi kyau kamar ka sace.. Breakfast batayi ba tayiwa mummy sallama ta tafi part din baffa.. Tayi dan sallama ta shiga parlourn sultan ne zaune yana breakfast jin kamshin turaren ta ya daga kai yana kallon ta seda yy da gske snn ya gane ita .. Wara idanu yy "wow lil sis are you" Murmushi tayi wanda ya kara fito da kyawunta yace "kinyi kyau" tayi kasa da kanta tana wasa da ring din da Amah ya bata.. Kafin tace "yaya inaso naje sch dinsu fareeda pls can we go together"... Cike da farin ciki tace "why not give me some minutes" daga haka ya shiga dakin sa. Ita kuma da wuce part din mama.. Bata wani dade a can ba ta tafi wajen umma dan sunfi dasawa kodon fareeda oho... " Suna gama yin parking wajen department dinsu fareeda wayan Fannah ta fara ringing duk suka kalli wayar a tare idanun sultan ya sauka akan best bro.. Wani abu yaji ya soki zuciyar sa.. Ita kam fannah murmushi tayi ta dauki wayar tare da fadin "yayana"... Tuni sultan ya gane wa take nufi kodaga ganin yanda suke waya kade ya isa ya nuna tsananin shakuwar dake tsakanin su.. Yasan kuwa duk lokacin daya nuna yana sonta baze sha wahala ba zata karbe sa.... Tace "yaya Farouq bana gida fa muna sch din su farida".. Yace "iye keda wa kikaje".. Karban wayan sultan yy ya kara a kunne "hey mr muna tare . ita kade kk kira knn bnda mu"... Farouq yace "kai bros yne".. "No babu wani bros Dubai tayi dadi ka manta dani Fannah kade kasani".. Dariya Farouq yy "kai bazaka gane ba ina Fannah bani ita... Sultan yace "nooo sede anjima" daga haka ya kashe wayar ya rike a hannun sa ya dubi Fannah muje.. Dan tura baki tayi tace "shine ka kashe".. Budewa yy ya fita itama ta bude ta fita tayi wani rau da idanu.. Ta zagayo suka jera... Yace "see kinyi kyau a haka".. Tsayawa tayi kamar zatayi kuka.. Ya ware idanu "oh sbd na hanaki waya da best bro shine kk fushi.. Sbd kin fi sonsa a kaina"... Da sauri tace "lahhh aa fa" yana Hararan ta yace "uhm to yane" murmushi tayi ta fara tafiya.... Tace "duka ina sonku"... Girgiza kai yy yana murmushi itama murmushin tayi tana dariya... Tunda sukayi parking fareeda ta gansu.. Yanda suka fito suka jera suna tafiya da maganar da suke ne kamar wasu masoya.... Slow ta farayi tana tafiya zuwa inda suke.. Jikin ta duk a sanyaye dan gani take kamar sultan son Fannah yake.. Sede bata fatan hakan... Tana karasowa inda suke ta rungume Fannah.. Tana kallon yanda atamfar ta mata wani kyau sosai.. Sultan yy ta kallon ta ganin yanda duk tayi wani irin yace "you look somehow.. Anything wrong".. Ta langwabar da ka "yaya duk nagaji wlh daga zuwa yunwa nake ji"..tayi masa karya... Yace "lets go and get something".. Ta gyada masa kai suka juya zuwa mota.. Fannah tace "yaya my phone".. Yace "am not giving you".. Tace kila fa ze kira".. Yace "to ya kira mana".. Ta dubi fareeda.. "Kinga wai don yaya Farouq ya kira shine ya amsa fa"... Sosai gaban fareeda ya fadi.. "Why will he collect her phone dan Farouq ya kira inde babu wani abu"... yace "to fareeda ta kwatar maki.".. Fareeda tayi yake "yaya ai kasan munfi ka yawa ko" yy dariya "kuma sarkin yawa yafi sarkin karfi ko".. Duk dariya sukayi... Basu tsaya cikin sch dinba waje suka je wani babban eatry ya siya masu abinci ... Yanda hankalin sa gaba daya yake kam fannah yasa hankalin fareeda kara tashi.. Tama kasa natsuwa taci abinci... Taji duk ma ya fita ranta.. Haka de taita daurewa tana yake har suka dawo sch suka aje ta.. Sukuma suka shiga cikin gari.. Sosai Fannah ta sake da sultan . Wanda hakan ya masa dadi... Kusan fareeda ta dawo basu dawo ba seta kasa natsuwa jidda da hafsat sukazo amma ta kasa natsuwa cikin su suyi lvri koda suka tambayeta lpy se cewa tayi kanta ke ciwo..... ... Satin su Fannah biyu amma kai kace sunyi shekara da family din nasu sun sake cikin su suna komai tare baka taba cewa daga baya suka saba...Fannah batada wata damuwa seta Aliyu da batajin akwai ranar de zebar zuciyar ta... Yayinda kusanci me tsananin ya shiga tsakanin su da sultan.. Sosai ta sake dashi har ynx farouq be dawo ba amma koda yaushe suna tare a waya hakan kau Ba karamin kusanci yake kara masu ba.. Wanda shine kesa hankalin sultan yana tashi.. Tabbas ya samu kusanci da Fannah amma yasan har ynx kusancin dake tsakanin Fannah da farouq ba kadan bane... Hakan yasa duk lokacin da farouq ya kira seya amsa sun gaisa.. Kuma yanayin hakanne dan ya kular da farouq yasan cewa yana sonta kuma suna tare idan ma shi farouq din yana sonta... Aikam kuma yaci riba domin sosai abin ke kaisa bango baya nunawa ne kawai amma har ransa yakejin haushin abinda sultan yake masa.. Kamar yanda sultan ke bukatar yasan yana sonta ya fahimta kuma ya fahimci da gangan yake masa sbd inde har akwai son Fannah a ransa zeji haushi.. Kuma yaji yes yaji.. Because he loves Fannah since from day one.. Shi idan sultan na sonta ba damuwar sa bane.. Abinda yake masa da ganganne is getting him.. Idan yana sonta why can't him try and capture her heart ba tare daya kuntata masa ba.. Amma inde hakane "sultan this just the beginning mucigaba da wasan"... Farouq ya fada yana duban kansa ta cikin mirror din dakin hotel din da yake a dubai.... Fareeda kam tun tana yaudarar kanta cewa sultan ba son Fannah yake ba harta dena dan ynx duk wani alamu na soyayyar fannah ta gani wajen sultan.. Sosai hakan ke damun ta tanade kokarin dannewa ne kawai .... Ko ynx haka duk suna part din baffa tunda safe jidda ce keta kiran Amoon amma yaki yin pinking kamar zatayi kuka ta dubi su Fannah tace "yaki dauka tunda na zo Abuja sau biyu ya dauki wayana... Fannah ta kalle ta cike da tausaya wa fareeda kam tabe baki tayi...ita duk son da take ma sultan bazata taba zubda class dinta a kansa ba komi halin da zata shiga akansa zata iya jurewa... Ta dubi Fannah tace "muje idan ynx zaki wuce"... Fannah ta tashi suka fita jiddah kam bama tasu take ba... Suna fitowa compound din sultan ya karaso inda suke... Yana kallon Fannah "shine har zaki tafi baki nemeni ba ko". Ta langwabar da kai... "I thought baka nan".. Fareeda ta gaisar dashi ya amsa yana kallon ta.. Snn ya dubi Fannah "and you should have check on me ai" tace "srry bro" yy Murmushi.. Fareeda de batace komai ba bnd kirjin ta dake bugawa babu abinda take.. Suna fitowa bakin gate din gidan baffa mota ya gama parking.. Seda ya gama kare masu kallo ta cikin motar.. Kafin ya bude ya fito.. Duk suka bisa da kallon mamaki.. Yana sanye cikin manyan kayan da suka matukar yi masa kyau.. Kyawunsa ya kara fitowa.. Ware idanu fannah tayi.... More comments more typing... Urs ✨✨✨ Nafeesatu...😍😍 ........ *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (14)✨ *not edited* "Yaya farouq" Fannah ta fada so excited.. "Cutie".. Ya fada yana kallon how excited she's fararen hakoran ta duk a waje.... Da sauri ta karasa wajen sa ta rungume sa..."yaya I missed you"... Ya shafa "fuskar ta "miss you more dearie".. Ta tura baki tace "but you didn't tell me you're coming back today"... Hancin ta yaja tare da shafa kan fareeda dake masa barka da zuwa.. Snn ya dubi Fannah murya can kasa.. Yace "I called you yesterday night wanted to tell sultan ya karbi wayar"... Karab a kunnen fareeda.. Ta dubi sultan da yaketa kallon farouq... Kallo daya ta masa tasan ya shaka coz lokacin da fannah tayi huging farouq runtse idanu yy cike da kishi... Da kyar sultan ya danne zuciyar sa dake tafarfasa ya karaso kusa farouq ya mika masa hannu "welcome architect ya dubai".. Farouq na kallon cikin idanuwansa yace "tnx bros ya aiki".. Daga ganin irin kallon da farouq yake masa yasan tabbas da manufa.. Kuma hakan ya masa dadi cewa abunda yake masa a wayar Fannah na shakar dashi knn.. Sultan ya sosa kai yace "da godiya". Fareeda tace "fannah muje nagaji" sultan dubi Fannah "muje ko"... Tace "no kuje bari muje I will go with ya farouq"... Wani irin dumm sultan yaji.. Fareeda ta tsaya tana kallon su.. Farouq dake jingine jikin motar sa murmushi ya subuce masa ba tare daya shirya ba... Dan duk da bega fuskar sultan ba yasan ya shaka... And sultan so that smile no farouq face..... Murmushi sultan ya kakalo kafin yace alryt then see yah.. Lets go fareeda... Juyawa tayi suka tafi duk jikin ta a sanyaye... Farouq yace "let's go in dear muje na gaisar da su umma...".. A parlorn umma suka iske jidda kamar zatayi kuka... Tana ganin farouq ta taso da sauri ta rugume sa "yayana".. Dago fuskan ta yy tace "lily what's wrong".. Kasa tayi da kanta yace "Amoon".. Ta gyada masa kai idanun ta na cika da hawaye... Saketa yy ya shiga bedroom din Umma... Tana ganin sa tace "kaima ka zama gadanga ko" ya zauna bakin gado yace "ina zaki hada mu wnn ai daban ne".. Ta tabe baki tace "gashi can maijiddah nata fama.. Ni narasa me suke gani akansa har suke wahalar da kansu shide gashi idan haskene duk kunfisa amma na rasa dalilin dayasa suke makale masa zuka zukan yan mata su tsaya bata Lokacin su akan wani Aliyu.. Yo Aliyun me wnn daga gani ba wata soyayya ze iya ba"... Murmushi farouq yy yana gaisar da ita.. Bayan ta amsa tace "ni nagaji bari de ya dawo dole yasan nayi duk yabi se wahalar mun da jikoki yake... Farouq yy Murmushi yade kamata granny... Tace "toya aiki" yace da godiya.. Befi minti goma ba ya fito ya iske jidda tana hawaye Fannah na lallashin ta... Ya zauna kusa da ita yace "lilyna".. Ya dago tace "yaya pls meyasa yaya Amoon baxe soni ba kullum sena kirasa amma baya dauka..."... Shiru kawai yy tace "pls ka kirasa nasan ze dauka idan kaine nice baya so shiyasa baze dauki nawa ba"... Be kira ba sbd yasan definitely Amoon ze dauka.. Kuma baya so kanwar tasa taji wani irin.. Se cewa yy "na kira sa beyi picking ba nima".. Da sauri ta dago ya gyada mata kai hakan ne yasa taji dan sanyi sanyi... Farouq ya langwabar da kai yace "saboda Amoon ko welcome din kirki bn samu ba nazo tun daga dubai... Ta rufe fuska da sauri shima murmushi yy.. Jiddah tace "akwai breakfast a nan but zamuyi maka lunch nida Fannah what do you want to have for lunch?".. Ya kalli Fannah snn ya langwabar da kai.. "Anything".... Ranar Fannah a gidan su farouq ta wuni tare suka hada masa lafiyayyen lunch ita da jidda... Farouq kuwa yay ta santi... A ranar sultan yayi ta kiran Fannah bata dauka hakan ba karamin tashin hankalin sa yayi ba wato sbd farouq ya dawo ko kiran sa ma bata dauka... Sede abinda be sani ba Fannah ma bata tare da wayar.. Tun daxu tana wajen fareeda kuma duk kiran da yake mata duk ta gani..... Fannah ce zaune saman bed din jiddah.. Ita kuma ta shiga toilet... Wayar jiddahn ne ya fara ringing... Jiddah dake cikin toilet din tace "Fannah duba mun".. Mumurshi Fannah tayi ganin har a toilet magana take.. Bayan ta duba ta dago tacemata "Yaya Amoon ne"... Da sauri jiddah tace "pls dauka jafin na fito wlh idan ya katse bnsan sanda zan sake waya dashi ba"... Fannah ta dauki wayan tanajin yanda jiddah ke watsa ma jikin ta ruwa da sauri.. Answer call din tayi kafin ta kara a kunne tace "hello"... "Hello" ta kara cewa jin bece komai ba... Mikama jiddah wayar tayi data fito.. Jiddah ta amsa da sauri... Tana matsawa gaban madubi.... Jin jiddah na gaishesa ne yasa ta tabe baki.. Tanaji jiddah na tambayar sa yaushe ze dawo... Babu wani alamar soyayya a tare da wayar da suke sema natsuwa da jiddahn tayi.. Amma alamunta ya nuna tana cikin farin ciki.... Ko 5minutes basu wuce ba jiddah ta aje wayar cike da murna ta juya tana kallon Fannah tace "yau naci babban sa'a tunda har yaya Amoon ya biyo kirana".. Fannah tace "nida na dauka beyi magana ba".. "Tab kinsan yaya Amoon kuwa." Fannah ta girgixa kai.. Jiddah tace "tunda nake bn taba ganin me jin kai kamar sa ba..".. Fannah ta kalleta Aliyu na fado mata a rai ta tuna ko magana zeyi kamar masa dole.. Tace "anya kinsa dr Amah".. Jiddah ta girgixa kai... "Sister you won't understand but ai muna tare dashi zaki gansa"... Fannah tace "kuma a haka kike sonsa" dan taga ita duk jin kan Amah seda ya sauke snn suka dedeta.. "Dan baki gansa bane shi komai nasa unique ne idan zaki gansa bazaki ga laifina ba dan inasonsa.. Ke bama ni kade ba ko a family din Radd daga Abuja har katsina masu sonsa basa kirguwa..Amma kallo bamu ishesa ba.. Har gara mu tunda relationship din mu is so close.. Yana dan kulamu amma batun soyayya kamar ma besan munayi ba"... Shiru kawai fannah tayi.. Jiddah tace "bazaki gane ba but ai ze dawo zaki gani though yace mun ma ba tare zasu dawo dasu cucu ba kila su riga sa kila kuma ya rigasu"... Fannah ta gyada kai.. Amma a ranta tana fadin tunda suka nuna suna sonsa ai dole yy jinkai".. Ita kuwa tunda ta iya da Amah bata ga wanda kuma baxata iya dashi ba.... Sultan ne ya fito daga gida still waya kare a kunnensa.. Yana kiran Fannah data ki picking ... Farida ya hadu da ita.. Ta fito zuwa gidan su farouq domin kaiwa fannah wayar.. Da kyar ta iya danne zuciyar ta tace "the phone is with me tana gidansu jiddarh".. Yace "oh see you dama tana wajen ki" murmushi ta kakalo ta mika masa wayar "pls ka wuce da ita ni dama ina karatu ne".. Karban wayan yayi sann yace "Sadeeq fa". Tace "be dawo daga aiki ba".. Gyada mata kai yy... Snn ta juya tana share hawaye shi kuma ya shiga gidan su farouq.. Parlorn mamie ya shiga.. .. Farouq da mummy ya samu Farouq na zaune yana danna system se kuma waya a kunnen sa... Sultan yace "mamien mu".. Mamie dake bakin stairs zata hau sama tace "Dana na kaina kwana biyu ka manta dani kodan Farouq baya nan".. Sultan ya sosa kai yana duban Farouq da dan murmushi.. "No mamie wnn ya isa ya hanani zuwa ne aiki ne wlh".. Mamie ta haye sama tace "kaide fadi gsky "... Zaunawa yy yana duban Farouq yace "bros wnn karan baka wani jima a Dubai ba".. Farouq ya gyada kai "yes a gida zan masu aikin sena tura masu"... Sultan ya gyada kai yana danna wayar fannah.... Fitowa Fannah tayi ganin sultan da wayan tace "lahh dama kaina barma wayar.. ". Ya mika mata wayan snn yace "sure ashe kina nan".. Ta gyada masa kai "nayi wa yaya Farouq lunch ne.. Na zubo maka".. Girgiza kai yy "no am full".. Daga haka ya mike yace "na wuce" sallama suka masa snn ya fice.. Tace "yaya sannu da aiki..." Ya rufe system din snn yace "tnx dear fita zakiyi ne".. Ta gyada masa kai "zanje gida"... Yace.. "Muje na rakaki".. Babu musu kuwa har ciki ya rakata..su mummy da daddy duk suna parlorn suna lunch harda Hisam.... Nan ya zauna ya gaisar dasu daddy.. Mummy tace "yaushe ka dawo".. Tace "yau".. Nan daddy ya dan masa tambayoyi game da aikin sa daganan ya masu sallama ya wuce tare da Hisam daya makale masa.. Mummy tace "I can see yanda Fannah ta sake da yan uwanta both maza da mata".. Daddy ya gyada kai.. "And sunfi shakuwa da Farouq fiye da kowa i'm observing all there moves".. Mummy tace "hakane koda baya nan always zakaga suna waya dashi"... Daddy ya dage kafada.. "May be kodan shi ta fara sani a matsayin dan family dinta"... Tace "I wish a hada zumunci".. Daddy yace "that's my wish too but ya zamuyi da wnn Aliyun da take so you knw I can't force my daughter sbd farin ciki na.. ".. Mummy tace "I don't mean to force her but kasan de bazamu zuba idanu muna kallo tana jiran wanda babu tabbas din dawowar sa ba .. Beside naga sun shaku da Farouq kuma.. Inaso koda wata rana ta fara sonsa danni har ga Allah yaron ya kwanta min a raina". Daddy yace "just pray for the best.. Kab family din nan babu wanda bazan iya bawa diyata ba inhar tana sonsa.. And idan zata iya jiran shi wnn yaron ko daga nan zuwa 2yrs ne I will support her dan farin cikin ta shine nawa.. And har ynx Mamana yarinya ce kawai stupidity din da baxan dauka ba shine ta gama sch babu tsayayye".. Mummy ta gyada kai praying for the best a zuciyar ta.. Ita bazata ce bata son abinda diyar ta take so ba but Amma yaushe ze dawo, is he coming back or he's just playing with her daughters heart.. Bata son diyar ta ta samu heartbreak.. Sbd taga yanda take kwana tana tashi da wnn Aliyun a ranta tasan forgetting him can't be easy for her lovely daughter. 2weeks later.. Sosai Fannah take jin dadin rayuwa cikin family dinta ta sake dasu both iyaye mata da maza.. Yaran kau ba'a magana.. Yanda ta shaku da su hafsat abun ba'a magana haka ma Farouq.. Wanda shi ne kusan babban abokin kinta yana kokarin sakata farin ciki da nishadi koda yaushe suna tare... Hakama sultan yana kokari wajen ganin ya samu kusanci da ita.. Kuma ya samu dan ta damu dashi sosai kuma har tana shiga damuwa idan bata gansa ba... Tsakanin Farouq da sultan kau kowa ya fahimci inda dan uwansa ya dosa.. Hakan yasa kowa a gaban dan uwansa se ya fara nuna kusancin dake tsakanin su... Fareeda ko bata da aiki se kuka Allah kade yasan irin kaunar da takewa sultan.. Seeing him loving someone not her.. Duk tabi ta rame.. Kuma ko daya bata jin haushin fannah sbd ba laifin ta bane kuma ta kula ita bama tasan sunayi ba ta Aliyun ta take Wanda ynx kowa ya sansa a baki da sonda take masa... Hakan nasaka farida farin ciki sbd yanda take ganin son Dr Amah a idon fannah tasan is hardly a kire sa a ranta sede me yaushe ze dawo?..... ... farouq ne zaune a parlorn mama tare da fannah suna kallon abu a system dinsa harda jidda data shiga daki ynx.. Sultan ya fito daga dakin sa.. Cikin shigar kananun kayaya da sukayi matukar yi masa kyau... Nunawa yy kamar be gansu ba ya nufi hanyar fita.. Farouq cike farin ciki dan yasan ya gansu da fannah yace... "Bros where to?... ".. Dan lumshe idanu yy yana jin babu dadi dan ko daya baya son ganin Fannah tare da farouq... Daurewa yy snn ya juyo yana dan murmushi "Yusrah just give me a suprise call now wai ynx flight dinsu zeyi landing".. Yusrah cewa tayi karya fadama kowa tana son suprise ne amma kodan ya rabasa da Fannah a ynx dole ya fada... Duk ware idanu sukayi cike da suprise.. Ya dubi Fannah "can I hv ur accompany". Fannah dake cike da farin ciki tace "ohk"... Da sauri ta shiga daki... Veil dinta ta dauka jiddah tace "ina zuwa".. "Pls zo muje tare".. Fannah ta fada tana fita daga dakin.. Jiddah ta dauki veil dinta da tunanin ko ina zasu.. Ganin su a parlor tace "wai ina zamu"... Fannah ce tace "muje jor Yusrah ce ta ta dawo zamu dauko".. Jiddah ta yamutsa fuska.. Kafin ta dan tabe baki tace "kuje ni kallo zanyi"...fannah tayi mmki amma se kawai tafi bayan sultan ganin be ce komai ba.. Tana dagawa sultan hannu.... A wajen sun hadu da fareeda zata shigo sultan yace tazo suje.. Dukda bata san inda zasuje ba tace "aa"... Har hakan yaso basa mmki dan yasan fareeda da son yawo..... Ko minti goma basuyi da isa ba jirgin ya sauka..sultan yace ta gane yusrah a cikin matane... Hakan yasan Fannah taita raba idanu....can.. Idanun ta ya sauka akan wata kyakkyawar mashiya wacce zasuyi sa'anni kallo daya zaka mata kasan yar gayu ce kuma wayayya.. Snn tsananin kamannin ta da yan family dinsu barin ma sultan yasa ta gane ta... Ita kam se waige waige take alamun bata gansu ba...fannah tace "duk inda waccen ta fito yar uwata ce.. And itace yusrah".... "Excellent".. Can yusrah ta hango sultan.. Hakan yasa ta cika da murna ta taho da saurin ta koma lura da Fannah batayi ba seda tazo gab.. Hakan yasa ta tsaya cak tana kallon ta.. Kafin tayi ihu cike da murna ta rungume Fannah.. "Wow love.. You're so beautiful.. Welcome back dearie we love you I'm yusrah".. Fannah ma da take farin ciki tace "khadeeja".. Yusrah taja "cin din Fannah tace "Fannah ko".. Fannah.. Ta gyada kai... Sultan yy tagumi yace "ni laifin me nayi" yusrah ta basa side hug. "Fav I missed you ".. Ya turata ta shiga mota "madam karki mun wani dadin baki.. Duk shiga sukayi yusrah na kokarin basa hakuri..... Yusrah ta dubi Fannah kamar zatayi kuka tace "ki basa hakuri pls kila ke yaji naki".. Fannah ta dubi sultan "bros we're sorry".. Sultan ya juya tare da zuba mata manyan idanun sa snn yace "ohk dear".. Ba fannah ba har yusrah seda ta kallesa sbd yanda yy maganar cike da so.. Yusrah ta ware idanu a ranta tace "wow".. Fannah kau kasa tayi da kanta gaban ta nadan faduwa "I thought Lagos zaki sauka"sultan ya fada yana kallon yusrah ta mirror.. Ta girgiza kai "nop ni bazan iya jiran mom ba dama ya Amoon na tsaya jira and ya wuce Turkey wai aiki zeyi its may be yazo before or after su Cucu's exam..se cucu ta gama exams zasu dawo ni kuma already done with mine tun last week shiyasa na taho.. Mom wai na biya Lagos mu taho nikuma am eager naga yan uwana".. Murmushi fannah tayi.. Ta kalli sultan suka hada idanu ta dauke kanta tana kallon kasartata.. Wacce ynx har tasan wurare sbd wayan fitar da suke.. Ita kodaya ma bata missn England idan da abinda take missn to Aliyu ne shine kawai kesa taji tana son komawa can.. Dan gani take kamar ze koma yaga bata nan.... Sukayi fira dasu yusrah a motar har suka iso... Har ynx su Farouq suna nan wnn karan harda sadeeq da hafsat, fareeda jiddah duk suna nan. .. Yusrah na shiga taga duka yan uwanta ta ware idanu cike da farin ciki... Ta bude hannuwa "hi lovelies I mss you".. Duk ihun murna sukayi.. Ta ruga ta shige cikin su su tana rungume su dayan bayan daya suna nata welcome.. Ta tsallake jidda tunda ta shigo shigo bata daga kai ta kalle ta ba bare da nuna murnan ganin ta.. Yusrah tabama Farouq side hug.. "Yayana".. Yaja hancin ta "kinga dama kin dawo knn".. Ta langwabar da kai "ni fushi nake da kai ko kirana bakayi ynx".. Hafsat tace "ke wa kk kira".. Yusrah ta harareta "kafin ki Kira ni na kiraki sau uku fareeda ta fiki mutunci idan ba yaya Sadeeq ba baki kiran kowa".... Nan suka shiga surutu kowa na kokarin kare kansa kuma kowa da bayan wanda yake bi... Bnd jiddah data maida hankalin ta akan wayar ta.. Fannah de kallon ta kawai take.. Ganin ko kallo daya bata ma yusrah ba kamar yanda itama yusrahn bata nuna tasan da ita a parlorn ba.. And me hakan yake nufi.. Karshe ma gani tayi jiddah ta tashi ta wuce part din mama... Abin ya mugun daure mata kai.. Seta tuna taki binsu airport.. To su kuma lpy da basa farin cikin ganin juna kamar ba yan uwa ba.. Fannah ta tambayi kanta..... More comments more typing..... ✨✨✨ Urs Nafeesatu...😍😍 ........ *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (15)✨ Fannah tabi yusrah tada shiga bedroom din umma da kallo... Ta juyo suka hada ido da sultan dan murmushi kawai tayi kafin ta tashi zuwa part din mama... Saman gado ta samu jiddah tana danna wayar ta.. Ta zauna gefe "why did you leave the parlor".. Jiddah ta kalli Fannah "hakanan bayamun dadi".... Fannah de kallon ta take... Ganin haka yasa jiddah ta zauna... "So nake naje gidansu kawata ko zaki rakani".. Gyada mata kai tayi... Daga nan ta part din mama suka wuce gida sukaje suka shirya daganan suka wuce a motar jiddah... Ana isha'i suka dawo a kofar gidan su Fannah ta sauke ta ta wuce... Fannah ta shiga gida duk a gajiye.... A parlor ta iske su mummy.. Ta zauna saman kujera tana kallon shirin da ake a tv.. Tace "mummy".. Mummy dake kallon ta tace se ynx kuka dawo. Ta gyada kai.. Mummy tace "sultan yazo nemanki wai yanata kiranki bakya picking.. Ta dan wara idanu.. A gida nabar wayar... Daga haka ta tashi ta wuce sama... Kobi ta kan wayar batayi ba ta shiga wanka.. Seda ta gama shiryawa cikin kaya marasa nauyi snn ta dubi wayar ta dake dan haske... Tana dubawa taga sultan ne ta dauka tana dan murmushi tare da sallama.. Daga can sultan ya sauke ajiyar zuciya "ina kika shiga ne"... Washe gari ma.. Koda suka hadu jiddah da yusrah babu wacce ta kalli wata bare ta saka ran zasuyi wa junan su magana kuma kowa na harkan gaban ta cikin yan uwa abun ya daure mata kai...bayan sun fito tare da fareeda fannah ta dubi tace "wai meke tsakanin yusrah da Jiddah ne?" Fareeda ta dan tabe baki kafin tace "kadan ma kika gani kodaya basa zama inuwa daya"... Fannah tace "to meyasa"... Fareeda ta ware hannuwa "sbd Amoon"... Fannah ta yamutsa fuska "bngane ba" "dukkan su sunason Amoon hakan yasa suke jin haushin juna"... Fannah tace "ynx kina nufin duk wnn son da jiddah keyi masa..yusrah ma"... Fareeda tace "fiye da haka ma dan duk soyayyar da Jiddah ke masa akan na yusrah kadan ne".. Fannah ta waro idanu.. Fareeda ta gyada kai.. "Yeah Jiddah me sauki ce.. Yusrah inde akan Amoon ne setayi fada da koma waye.. Jiddahr ma kusan haka amma de yusrah ta take ta"... Shiru fannah tayi tanajin Abun a ranta har suka karasa gate din su fareeda.. Ta mata sallama ta wuce har fannah ta isa gate dinsu akayi mata hon.. Ta juya tana kallon mota har ya karaso Sultan ya zuge glass yana sakar mata murmushi itama murmushin tayi masa yace "har kin gaji kin fito" ta dan yamutsa fuska tace "no kawai de" ya wara idanu "kode sbd farouq baya nan I can see kinfi sakewa dashi fiye da kowa"... Ta dan wara idanu "no ni kowama ina sakewa dashi".. Yace "really".. Ta gyada kai... "Ohk then rakani airport zan karbowa mama sakko umma ta aiko dashi"... Duk ta gaji amma bataso ta masa musu tunda yy requesting.. Zagayawa tayi ta shiga yaja suka tafi... Dan duban ta yy yace "what's wrong wit you gaba daya kin zama wata shiru".. Tayi murmushi tace "babu komai".. Yadan langwabar da kai... "Tell me pls ko an maki wani abu"... Tace "babu komai fa.. Kawai the way da naga jiddah da yusrah suna behaving duk abun se yamun babu dadi kamar ba yan uwa ba"... Dan tabe baki sultan yy "wnn ma yabar damun ki inde su yusrah ne kadan kk gani har su baffa sun masu shiru but I don't think subar su su zura masu ido ne dagasu har Amoon din"... fannah tace "to wa yake so a cikin su".. Sultan ya dage kafada "none of them"...ta ware idanu.. Yayi dariya "Amoon ne fa nuna wa ma yake kamar besan sunayi ba"... Tace "su Abie basu iya tsawatar wa su Jiddah tunda de ai ba shi kade ne namiji ba"... Fannah ta fada tana dan hade rai.. And sultan smile "abun nan kina daukar sa wasa fa kinsan tun yaushe suke son Amoon kuwa".. Ta girgiza kai... Yace "kinsan mun baku shekaru so tun tym din da aka haifi su yusrah kamar tym din da suka shekara biyu haka... Idan muna masu wasa.. Farouq yakan ce ma Chucu matarsa, sadeeq kuma Hafsah, ni kuma fareeda.. Amoon ne kawai baya cewa kowa.. But shi yanason yara sosai shiyasa zakiga dayawa a family din nan suna son sa and dayawa suna tsoransa dan yanda ake shakkar sa dukan mu nan basa shakkar sa anan shide kawai daban yake.. So hakan de muka taso irin de soyayyar nan ta kuruciya.. Kinga farouq da Chucu sunyi soyayya sosai and nida fareeda ma haka sadeeq da Hafsat.. But su kinga har ynx suna tare.. Amoon ne kawai beyi soyayya da kowa ba dan shi wani irin miskilin mutum ne... Tun lokacin su yusrah ke sonsa.. Am telling you sunsha fada mana sude yaya Amoon suke son aure... To harde suka girma wasa wasa kowa ya kama gabansa yaran nan duk suka zama big girls kowa ya kama gabansa duk soyayyar ta zama ta wasa su sadeeq ne de har ynx.. Se kuma su yusrah tun basa jin haushin juna ana daukar abun wasa.. Har suka fara kishi da juna.. Ada sunsha fada.. Danma duk ba tare muke ba muna lagos sukuma su Jiddah suna America abunda ya kara tada hankalin yusrah knn tunda tana ganin kamar Jiddah zatafi kusanci da Amoon acan hakan yasa ta nace ita America zata tafi karatu.. Tun suna yawan cacar baki har suka yi hankuri basa wa juna magana and shine babban tashin hankalin anyi fadan duk abanxa sema abinda yy gaba and duk wnn gogan shi kamar ma besan sunayi ba".. Bayan sun isa airport din ya fita ya karbi sakon snn ya dawo... Yace "kinji dan haka soyayyar bata ynz bace banbareta ze zama abu me wahala ina tunanin baffa hada masa su zasuyi su duka biyun ya aura" ya karasa yana dariya tare da yin reverse... Fannah tace "knn kaima har ynx kana son fareeda " ya girgiza kai "no tuni mun rabu kawai de muna mutunci ita ynx bakiga big girl bace samari iri iri".. Fannah tayi dariya.. "Kaima big boy nasan kaima yan mata dayawa ko".. Ya wara idanu "ni tun bayan ita mutum daya nace inaso jiddah".. Fannah ta wara idanu yace "yeah and she look direct into my eyes and tell ita Amoon take so... Babu yanda zanyi dole na kyaleta da har haushin Amoon na faraji but senaga for what ai bashine yace susoshi ba daganan kuma nabar ta..." Fannah tace "shiknn kuma ka rabu da ita" yace "yeah dama kawai I just feel kaman ina sonta tace no and na barta bn kara kula wata ba I never feel ina son wata tun bayan jiddah se recently just recently I found a love yeah I love her"...ya fada yana lumshe idanu.. Fannah ta ware idanu "wow wacece".. Dan kallon ta yy snn ya maida kansa ga tuki.. "That's you"... Sakin baki fannah tayi "I didn't get you".. Yace "yeah fannah I love you since from day one I fell for you yeah you"... Gaban fannah ya shiga faduwa.. Suka shigo get din estate din tasu... Yy parking daidai get dinsu snn ya juyo yana kallon ta "I can't force you to love me.. But am saying it to you just to let you knw that my heart is dieying for you.. And I want to have ur love".. Jikin fannah yy wani irn mugun sanyi.. Babu wanda ke fado mata a rai se Amah, Aliyun ta... Taya ma zata so wani bayan gashi zuciyar ta ta mutum daya ce and Amah ne.. Fuskar sa kade take hagowa da cute smile dinsa that's always melting her heart bazata iya hada soyayya sa data kowa ba dashi take kwana kuma take tashi.. Tapping dinta sultan yy "hello are you there". Kallon sa tayi kwalla na taruwa a idonta kafin ta bude motar da sauri.. Dukda ta hango farouq tayi shigewarta da gudu sbd kukan dake cinta..... Farouq ya karaso shima sultan ya fito yanajin farouq dinma yazo a dede.. Farouq ya mika masa hannu suka gaisa kafin yace "whats wrong naga ta shiga gida da sauri haka"... Sultan ya dage "kafada I told her I loved her"... Wani dumm farouq yaji kafin yace "what?" Sultan yace "yes ina son ta koyaka gani" ya karasa yana murmushi.. Farouq yace "wow hakan yy sosai".. Farouq ya fada trying very hard yy controlling damuwar sa... Sallama yywa sultan snn ya wuce gida.. Sultan ya tabe baki snn shima ya wuce nasu gidan".... Farouq na dawo wa gidan su fannah ya wuce sbd hankalinsa ya kasa kwanciya... Mummy ya samu a parlor tare da mamiensa... Gaisar dasu yy yana kallon mamiensa ta kasan ido .. Mumm tace "tana daki dazu ta shiga".. Kansa a kasa ya wuce saman.. Dakin da yake tunanin nata ne yayi knocking.. Jin shiru yasa ya tura a hankali... Da sauri fannah dake kuka suka hada ido dashi... Saurin share hawayen tayi tana kakalo murmushi tace "yaya farouq" har lokacin yana tsaye jikin kofa looking disturb yace "what wrong with you"... Tana kakalo murmushi tace "babu komai fa"... Karasowa yy cikin dakin ya zauna bakin gadon yana kallon ta yace "pls tell me don't hide anything to me"... Tayi kasa da kanta tanajin kamar ta fashe da kuka.,. Yace "look fannah you're not just my sister take me as frnd that you can tell me all ur problems"... Ta daga ta kallesa yace "yeah fill free and tell me".. Kamar zatayi kuka tace "my heart is just for Aliyu" farouq ya rutse idanu yanaji gabansa na faduwa kafin ya kalle ta yace "what about that" ta fashe da kuka... Tace "sultan knws that but" se kuma ta rufe idanun ta tana kuka... Ya kamo hannun ta "srry dear me sultan yy..." "He said he loved me"... Farouq ya lumshe idanu Jikinsa nayi sanyi snn a hankali ya kamo hannun "me yasa zaki damu kanki don't let things go of ur head just tell him kina da wanda kike so and ur heart is just for Aliyu not sultan"..... Ta zare idanu tana kallon sa "how will I directly tell him bana sonsa what if he feel bad.. And ze rinka mun kallon mara mutunci and bana so na samu matsala da kowa a family dina" farouq yy murmushi "common dear waya fada maki hakan ma baze faru ba he's not lyk that ze fahimce ki I'm telling dis"... Tace "Dan Allah" yace "sure dear shima nasan baze so ganin lil sis dinsa cikin kunci ba.. Abinda kike so muma shi muke so"... Ta saki murmushi cike da farin ciki yace "but that doctor idan be dawo ba zamu samu wani".. Fannah ta langwabar da kai "kai yaya na"... Yaja chin dinta "just kidding you dear inshaallah ma ze dawo"... Cike da farin ciki take kallon cute bro din nata wanda yake sakata farin ciki.. Kaf family din babu wanda take jinsa a ranta kamar farouq.. Yayi tapping din yace "yes kallon fa"... Yanda yayi din se ya tuna mata da Amah.. Tace "just looking at my handsome bro am sure ur wife is so lucky" ya dungure mata kai "see you"... Sun dade tare kafin su fito tare seda ya tabbatar ta zauna dining zata ci Abinci snn ya fice Tundaga ranar ta fara wasan buya da sultan ko daya bata so suma hadu and ko kiranta ta yayi basa dauka.. Fadan jiddah da yusrah kam se abinda yayi gaba tun abun na daure mata kai har ya dena dab dukansu tausayi suke bata ta kula kowa sonsa yake a cikin su ... Ynx haka suna tare da yusrah a parlon su gaba kamar yusrah zatayi kuka ta dubi fannah "yusrah at least koyayane ya Amoon ya nuna yasan ina sonsa amma kamar ma be sani ba".. Fannah tace "yna sane daku".. Yusrah tace "sosai ma baki san yaya Amoon ba da mugun basar da Abu".. Fannah tace "to why kuke batawa kanku lokaci a kansa har kike fada da yar uwarki a kansa"... Hade rai yusrah tayi ta mike tsaye.. "Ni kinma batan rai wlh tafiya zanyi... Da sauri fannah tabi bayan yusrah ta har ta kai kofa... "Haba meyayi zafi I'm srry dawo anbar zancen".. Yusrah tace "ya zaki namun maganarta anan ita har ta isa ta so abinda nake wlh ba er uwa ba ko wacece inde akan Amoon ne semun samu sabani da ita"... Fannah ta rike hannun ta calm down ni wasa ma nake matar yaya Amoon".. Murmushi ya subuce ma yusrah.. "Fannah bazaki gane ba inason Amoon yanda baki tunanin basar dani din da yake ma sonsa yake kara mun ina bala'in kishinsa shiyasa bana hada soyayyar da nake masa data kowa"... Fannah de murmushi take "wnn Amoon ya sace mana zuciyar ki".. Yusrah tace "bazaki gane ba wlh ya Amoon din ne ya hadu snn komai nasa daban gashi so silent and classy bashi da kule kyle mata basa gabansa shiyasa nake kara sonsa kawai fatana kar na rasa sa".. Fannah tace "inshaallah bazaki rasa sa ba sekin mallakesa"... Kamar yusrah zatayi kuka tace "bazaki gane ba halin yaya Amoon sometimes yana bani tsoro pls ki tayani da addua.. Dan idan na rasashi bnsan yanda zanyi ba"... Fannah tace "inshaallah dear idan ya dawo nida kaina zan rokesa ya dena wahalar mana dake.. Am sure yana sonki" yusrah tayi murmushi "kinsan ya Amoon kuwa wlh halinsa se shi".. Murmushi fannah tayi "ynx de mu shiga ciki".. Yusrah ta hade rai "ni tafiya zanyi" babu yanda fannah ta iya.. Sosai takejin dadin fira da yusrah da Jiddah dan basu da wani lvri sena Amoon.. Har wajen gate ta rakata... Sultan ta hango daze shiga motar sa ya fasa.. Hakan yasa tayima yusrah sallama ta shige da sauri zuciyar ta na bugawa" Tana shiga direct dakin ta tawuce dan karma ya shigo gidan su hadu.. Duban wayar ta dake ringing tayi ganin sultan yasa ta tura baki tana noke kafada kamar yana kallon ta.. Ita ga daya ma bata son su hadu.... Sultan ya kalli wayar sa ganin ya kira fannah for the fourth tym no answers.. He look disturb.. Why will she change.. Hakan na damunsa and he's getting mad at her.. He loved her shiyasa yake damuwa.. Runtse idanu yy kafin a hankali ya furta farouq.. Wani abu ne ya tsaya masa kafin ya koma gidan..., koda yamma fannah bata zo ba dan ynx gaba daya duk hanyar da zata hadata da farouq bata so... Wajen 9 sultan na dawowa direct gidan su farouq ya wuce.. Kannen farouq ya gani suna kallo se Jiddah dake dinner ita da autar su.. Duk suka gaisar dashi ya amsa masu cikin sakin fuska tare da tambayr farouq fa?.. Sukace yana ciki snn ya shiga... Farouq da fitowar sa daga wanka knn sanye cikin bathrobe yana tsaye gaban mirror yana goge sumar kansa sa karamin towel. Ya dubi sultan daya shigo ta mirror.. Ya dan saki murmushi ba tare daya juyo ba "Engr kaine?"... Sultan ya zauna a kujera "sure nine..." Farouq ya zauna kan stool din mirror looking at sultan da yake pressing phone dinsa... . Yace "yade naganka somehow".. Sultan ya dago looking at farouq babu yabo babu fallasa yace "yeah that's how you want me ai".. Da mmki farouq yace "I didn't get you"... Sultan ya hade rai.. "Why are you pretending.. Wlh farouq I don't knw what suddenly change you da ba haka kake ba oh sbd soyayya..?".. Farouq da ransa ya fara baci yace "ka fito fili kafadi abinda ke cikin ka not kazo ka ringa mun wasu manganu dan bn san inda ka dosa ba be a free man pls".. "Kai zan ce ma kafito fili sbd kasan me kayi... Ina gini kana rusa min am sure kaine kasa fannah ke mun abun da take ynx cos I propose to her kai kuma kana kishi shiyasa kabi ta bayan kasa har fannah take mun abunda take kawai idan kana sonta ka fito fili kawai a gwabza".... Dan tabe baki farouq yayi kafin ya juya yana kallon mirror tare da daukar turare ya fesa snn ya juyo yana kallon sultan da kyau yace "yes I loved her do you have anything da zakayi?"..... Urs ✨✨✨ Nafeesatuu.. 😍😍 .... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (16)✨ Sultan ya mike tsaye "good fitowa ya kamata kayi a gwabza ba wai ka tsaya kana abu ta karkashin kasa ba.. Farouq kasani na sani inasonta kanasonta ..so mene na wani boye boye"... Farouq ya dage gira yana kallon sultan... "Kai kana tunanin har ka isa nabi maka ta karkashin kasa idan inaso fannah ta soni zan fada mata but i want the best for her tana da wanda take so.. Mene dalilin da zanyi kutse cikin rayuwar soyayyar ta"... Ware hannu sultan yy "nade fada maka and inde akan fannah ne muzuba ni da kai idan har kana tunanin kai namiji ne ka shigo filin" daga haka ya juya ze fita... Farouq yace "mu zuba nida kai mu gani".. Sultan ya juyo yana kallon sa snn yace "and is either me or you, and that beech ta take fadin tabama zuciyar ta.. Kai ni wann bana ma zancen sa cos ina ganin kamar baya existing ne.. But you lets see" yayi masa kas kas kas da fingers dinsa snn ya fice.... Farouq ya lumshe idanun sa yana jin wani zafi a zuciyar sa.. "Yeah yana son fannah so me tsanani ma kuwa but he want the best for her.. Shi kansa da zata rabu da wnn Amah din he'll be happy sede yafi bukatar farin cikin ta akan nasa.. Yana ganin kamar ze iya hakura da ita yana kuma gani kamar baze iya ba"....... Rai a bace sultan ya shiga dakin sa ya kwanta yana tunanin abinda zeyi he have to do something yes dole ne... Toilet ya shiga ya watso ruwa bayan ya fito ya fada saman gado yana lumshe idanu.. Ya dade a haka kafin ya dago ya dauki wayar sa dake ringing ganin Mom dinsa ke kiransa yasa ya dauka.. Jin muryar sa yasa mom fadin "usman are you ohk?"... Yace "mom" "yes son meke faruwa.." "Mom I love her" ya fada kaman zeyi kuka.. Daga can mom tayi dariya.. Yace "mom am serious ina sonta sosai"... Tace "really ohk fadamun Ina kasameta"... Ya lumshe idanu "yaushe zakizo".. "Oh sena zo zan santa knn" yace "sure kina dawowa zan baki labarin ta".. Tayi farin ciki sosai daga nan ta fada masa abinda zata fada masa sukayi sallama"..., sultan ya lumshe idanu yana tunanin yanda zasu hadu da fannah.... ... Fannah ta kalli fareeda.. Data matsa mata se taje gidan baffa.. "Allah kaina ciwo yake shiyasa ko daya bana son fita.." Fareeda ta harareta.. "Lets go jor umma da mama sunce ynx ko kinxo a tsaitsaiye kuke gaisawa ki wuce ko an maki wani abu ne?"... Mikewa fannah tayi ta dauki hijab dinta shknn lets go kar ki cinye ni".. Suna shiga part din baffa fannah tayi kasa da kanta tana adduar Allah yasa kar su hadu da farouq.." Fareeda Na observing dinta wondering metake wa haka... Umma na ganin fannah tace "zonan sekin fada mun dalilin da yasa kike kunshe kanki a gida... Fannah tayi murmushi tana ji har umma ta gama korafin ta .. Fareeda tace "inace jiddah ta shigo nan".. Umma ta tabe baki tanuna wani daki tana can ta makale se waya suke da gadanga yau inajin yan mutuncin ne kansa.. Nide bn taba ganin inda ake haka ba".. Fareeda ta kama hannun fannah suka wuce dakin... Sukaga jiddah... Kallo daya zaka mata kasan tana cikin farin ciki... Fannah tace "matar Amoon".. Jidda har da tsalle "kai amma dole na maki kyauta.." Fareeda tace "kuma kishiyar yusrah"... .. Hade rai jiddah tayi "kinga fareeda bana son haka ki dena hadani da wnn yarinyar"... Kice da tsokana fareeda tace "dole kau a hada ku tunda kuna son Abu daya kinsa de baze auri daya ya kyale daya... ".. "Fareeda stop it Amoon nawa ne ni kade ita bata isa yaya Amoon ya sota ba duk kuwa shishshigin ta" fannah ta rufe mata baki "ynx de ya isa munji kafin ki bubbugemu anan".. Jiddah ta murguda baki ai fareedar ce wani lokaci se kaji kamar ma rufe ta da duka shegen tsokana kamar me. Se kinje inda za'ayi maki duka".. Fareeda ta mike "kunga kuzo muje kitchen mu hada dinner".. Duk mikewa sukayi... Fannah ta dauki hijab dinta data cire tana kokarin sakawa fareeda tace "nan da kitchen din.. Tace "to bakiga kayan dake jikina ba".. Tabe baki sukayi sukayi gaba... Sultan da shigowar sa knn ya taho dakin yana kallon jidda yace "fannah fa".. Dakin ta nuna masa tayi gaba.. Shikuma ya shiga... Kusan cinkaro sukayi da fareeda.. Yayi murmushi "wai duk kuna nan knn".. Ta gyada masa kai snn tayi gaba.. Fannah zata fito knn ya shigo.. Snn ya tura kofar da jingina da ita.... Fannah tayi baya gabanta na faduwa.. Se kuma tace "yaya sultan".. Dan lumshe idanu yy still yana gingine da kofar yace "mena maki".. Ta kallesa.. Se kuma tace "babu komai fa".. Yace "why are you ignoring me"... Kasa tayi da kanta ba tare da tace komai ba.. Ya bude idanun sa yana kallon ta calmly yace "pls tell me mena maki kika dena kulani you go far from me and ignoring all my calls".. Kamar zatayi kuka tace "babu komai fa".. "Wait fannah karki boyemun oh sbd nace ina sonki"... Tayi kasa da kanta... Yace "look fannah I didn't force you to love me kawai na fadi abinda ke raina but to distance ur self from me hakan ze sakani damuwa...".. Ya kalle ta suka hada ido yace "kinada wanda kikeso ko".. Hawayene ya kawo idonta.. Yace "nasan dashi and dukda haka na fadi abinda ke damuna I don't mean ki rabu da wancan just want you to knw that someone aside love you... And I need a chance"... Ta kalle sa tace "I don't think zan iya mantawa dashin"... Dan runtse idanu yayi kafin ya kalleta yana murmushi yace "nifa I don't mean muyi soyayya kawai muciga kamar da nifa dan uwanki ne idan kin share ni bazan ji dadi ba.. And ga soyayyarki kuma".. Ta dan tura baki "kai yaya" shima tura bakin yayi.. "See you zamu zauna kamar frnds but I will keep reminding you that I love you yeah I love you and idan kika kara mun abinda kika mun se nayi punishing naki".. Dariya tayi sosai.. Yace "ko ynx ma baki tsira ba dan ki wahalar dani"..kamar zatayi kuka tace "toba na dena ba".... Yace "ohk ynx me zakiyi".. Tace zamuje "kitchen ne muyi dinner".. Ya dan langwabar da kai "pls make a cup of coffee for me".. Tace "ohk babu dabuwam" bude kofar yy tace "tnx love".. Fannah tayi kasa da kanta tana murmushi snn ta wuce zuwa kitchen shi kuma ya shigo parlor ya zauna pressing his phone.. Farouq ne ya shigo da sallama sultan ya amsa mika masa hannu.. Snn ya wuce dakin umma ya dauko car keys dinsa daya bari.. Yana fitowa fannah ta shigo da coffee din.. Tana kallon farouq ta mika ma sultan shima de farouq kallon ta yake .. Sultan yace "tnx dear".. Dan murmushi tayi.. Sultan yace "ki kawo ma farouq if he need".. Farouq yace "no no fitama zanyi".. Sultan yace "ohk nima dama banaso love dina ta wahala"... Murmushi kawai fannah tayi.. Farouq ya dan kalli sultan snn yace I'm going sena dawo dinner".. Daga haka ya fice fannah ta koma kitchen.. Ranar su fannah ne sukayi dinner sbd dama dinnern ranar Friday da breakfast din Saturday duk a part din baffa ake yawanci idan da hali se kazo.. Jikoki kam dole ne se kazo inde kana gari.. Yusrah ma tazo tayi joining dinsu.. Dasu fannah kade tayi magana ko kallon jiddah data nuna kamar bata san da zuwan ta ba batayi ba.... .. Ko a wajen dinner farouq na kula da yanda sultan yake tayiwa fannah magana da ido ita kuma seta sadda kai tana murmushi... Gaba daya ma ya kasa cin Abinci.. And sadeeq duk yana kula dasu.. Kamar yanda fareeda ma idon ta na kan sultan kuma tana ganin duk abinda suke... Koda zata tafi gida sultan ne ya rakata snn ya dawo.. Haduwa sukayi da farouq shi kuma ze fito.. Sultan ya saka hannuwansa a aljihu farouq de kallon sa yake.. Sultan yace "so ya kaga game din cikin kankanin lokaci na shawo kanta and soon zan baka mamaki".. Tabe baki farouq yayi snn ya fice ba tare da ya tanka sultan ba.. Be san meyasa sultan yace behaving haka ba.. Ko so yake su zama kamar jiddah da yusrah.. Ya dan jaa tsaki "at least behave maturely"... Shakuwa sosai ta shiga tsakanin sultan da fannah duk da bata nuna tana sonsa ba sbd ita har ynx Amah na ranta kamar yanda yake kawai tana kulasa ne kar yaga kamar tana masa wulakanci and sun fahimci juna sosai kuma kullum yana kara tuna mata da yana sonta... Fareeda kam idan ka ganta har rama tayi dan har a gaban kowa sultan nuna fannah yake a matsayin wacce yake so.. Babu yanda zatayi sede ta hakura tunda wata yake so ba ita ba amma tasan soyayyar sultan a cikin jinin ta take.. Ta bangaren farouq ma suna nan yanda suke suna waya sede basu cika haduwa makar da ba. Sbd shima ynx aiki ya masa yawa... Fitowa wankanta knn ganin wayar ta na ringing ta karasa da sauri ta dauka.. Daga can bangaren sultan yace "dear kin shirya".. Ta dan langwabar da kai "bani 5mns".. Yace "ohk".... Seda sultan yy jiran kusan 10mns ta fito.. Se kallon ta yake daga cikin motan tayi mugun masa kyau"... Ganin sa zaune a front seat yasa ta bude back seat a tunanin ta da wani zasu tafi.. Ya dubeta ta mirror yace "kinyi kyau can't wait naga ranar da zan mallakeki" murmushi kawai tayi yace "madam dawo gaba ke zakiyi driving dinmu ai" ta ware idanu yace "sure inaso ki koyi driving a Nigeria yanda ko munyi aure " ita de bata ce kamai ba.. Ta dawo driver seat.. A hankali ya rinka nuna mata komai da hanya har suka iso gidan small mom din tasu wato raheena... Sosai tayi farin cikin ganin su.. Nan yake gaya mata shi fa ya samu mata fannah. Hakan yasa ta kara cika da farinciki.. Yanda fannah taga small mom din na farin ciki yasa jikin fannah yy sanyi.. Har suka fito wani iri take ji ya dube ta yace "wai me ya faru".. Tace "meyasa kake fada masu kasan fa kowa ze daukesa serious".. Yace "yeah I want them to take it serious".. Kamar zatayi kuka tace "what of Aliyu" yace "Amma kinsan bazan so na rasa ki ba ko"... Shiru tayi bata ce dashi komai ba amma ranta babu dadi taya ma zata fara cire Amah a ranta.. Shima be kara magana ba har suka iso gidan su maryam... Tare suka shiga... Sosai maryam taji dadin ganin su... Tana yanka masu fruit da yake tasan da zancen tace "yau masoyane a gidan mu"... Sultan ya kalli fannah da taki kallon sa.. Yace "bayan bata sona ni bansan me Aliyun nan yy ba bare nayi wanda ya fishi" dariya kawai maryam tayi tace "just kawai ka dage nima se kawai gani nayi sun fara soyayya bn san ya akayi ba kasan ita inde a kansa ne bata saka kowa a lamarin".. Sultan ya gyara zama I wish naga Aliyun nan.. Dan jim maryam tayi se kuma tace "I think inada hotonsa wanda na masu basu sani ba bari na dauko wayata but am not sure ko yana nan fa bari na dauko maka ka duba fannah zaki tayani girki pls" Mikewa tayi ta fita.. Fannah kam ji tayi kamar tace zata gani.. Tana son wani abu wanda za'a ce wnn na Amah ne shiyasa har ynx ta kasa rabuwa da takardar nan... Maryam ce ta shigo rike da wayar ta fannah de se kallon ta take... Ta mikawa sultan wayar.. "I don't knw specific inda yake amma ka duba sbd tym din boyesa nayi sbd karta gani na ciresa a camera".. Sultan ya karbi wayar a ransa yana fadin ai ko mene sede idan ya gama kalle duka pics din dan kawai so yake yaga Amah din nan and me ya fisa dashi... Maryam ta kama hannun fannah pls tashi muje abu kawai zaki nunamin se mu dawo nina kasa hi... Tashi fannah tayi suka fice... Sultan yaci gaba da duba pics din cikin da nutsuwa yana ta ganin kyawawan pics din fannah kamar ya tsaya ya kalla amma batasu yakeyi ba... Sosai ya natsu wajen duba pics din.. Ya dan dauki tym kafin idanun sa ya sauka akan wani pic na fannah da take zaune a inda suka saba haduwa ita da Amah ta dan tura baki.. Shi kuma Amahm ya ware idanu fuskar sa da Alamar dariya amma yana hana kansa.... Wata irin mikewa sultan yy ba tare da yasan yayi ba.. Ya zare eye glass din dake idonsa.. Cike da tashin hankali yace "what Amoon".. Zooming din pic din ya karayi... Tabbas wnn Amoon ne Amoon din dayasani.. To me hakan yake nufi.. Ynx duk Aliyun da take fada wai dama Amoon ne... Amoon de daya sani... Wata zufa yaji tana keto masa.. Ada yana daukar Aliyun datake fada wasa ne sbd baya tunanin zata sake ganin sa.. Amma ynx tabbatar da lallai Aliyu ze dawo.. Yes Aliyu ze dawo definitely... Da yana ganin farouq ne matsalan sa amma ynx ya gane farouq ba komai bane.. ga babban rival din daze fuskanta yasan inde ana maganar Amoon farouq is nothing to consider.. Lallai dole asan abunyi.. Kenn dama zaman dayayi a UK sbd wnn dalilin ne.. That means yasan fannah tuni knn.. But meyasa ya boye mata koshi wane... And inde da gske son fannah Amoon yake dole ya sake sabon shiri yasan Amoon, yasan irin gadara da takamar da yke da ita da kuma kafiya akan duk abinda ya saka gaba.. Amma a wnn karon bayajin ze iya sakar ma Amoon sede ayi yanda za'ayi.. Ya runtse idanu zuciyar sa na bugawa ya Furta Amoon yeah tabbas shine and yasan yana sane da fannah suna Nigeria yy biris sede shi ba wnn ne damuwar sa ba.. Damuwar sa wane shiri Amoon yake.. Tabbas dole yasan Abunyi kafin Amoom ya dawo Nigeria yeah dole ne wnn. Urs ✨✨✨ Nafeesatuh😍😍 ...... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (17)✨ Jikin sultan yayi wani mugun sanyi a hankali yayi deleting pic din snn yaje recently deleted ma ya goge yana furzar da isaka me zafi..kafin ya fada dogon tunani wanda har su Fannah suka sakko ma be sani ba .maryam tace "ka gansa kuwa".... Duban fannah yy yaga itama shi take kallo alamar tanaso taga ko ya gani snn ya dubi maryam "nop gsky bn gani ba".. Maryam ta yamutsa fuska to inajin ya shige wani waje Allah yasa bn gogesa ba... Sultan ya dubi Fannah "zamu iya tafiya"... Mikewa fannah tayi ba tare da tace dashi komai ba... Shima din bece da ita komai ba.. Har gate maryam ta rako su snn ta koma.. Bayan sun tafi... Ko a hanya babu wanda yace da wani komai ita de Fannah haushin sa takeji sbd yanda yasa wasu a family din suka fara daukar soyayyar su da mahimmanci... But sede yanda taga ya share tan yasa taji kuma ta damu and ganin kamar ransa a bace yake.... Suna shigowa yy parking dede kofar gidan su bece da ita kala ba kuma bece ta sauka ba.. Dan kallon sa tayi tace "yaya sultan anyi maka wani abu ne" dan kallon ta yy se kuma ya dauke kai... Ta marairaice tace "pls yaya tell me ko nayi maka laifi".. Ya zuba mata idanun sa yana kallon yanda dogayen bakaken eyelashes din suka zagaye idanun ta sun kara fito da kyawun fararen idanun ta.. Baya son duk wani abu daze dakatar dashi wajen mallakarta.. Ganin yanda yake kallon ta ne yasa tayi kasa da idanun ta yace "fannah" ta dago ba tare da ta yarda sun hada idanu ba.... Yace "that Aliyu inaso ki manta dashi"... Babu shiri fannah ta kalleshi with shock.... Yace "yes I mean ki manta dashi and start a new relationship with me I assure you won't regrets it" tace "what na manta dashi fa kace"...ta fada muryan ta na rawa.. Ya hade rai "yes ki manta dashi ina jin kishi sosai duk sanda kika maganar sa.. Besides bama yanan and you don't knw where to find him inda yana sonki baze barki ba... " toshe duka kunnuwanta tayi "noo sultan bana son ji wlh" daga haka ta bude ta fita... Sa'ar ta daya babu kowa a parlor ta shige daki ta rufo kofar ta jingina ta ita ta fashe da kuka sosai...... A hankali ta karasa saman gadon ta ta fara rera kuka me cin rai... "She just wish bata taba sanin wani me suna Aliyu ba a rayuwar ta she just wish ace bata taba ganin sa bama harta fada soyayyar sa..da babu Aliyu tasan koyayane zatabama sultan chance but Aliyu ya riga ya shigo rayuwar ta she loves Aliyu with all her heart snn da duka strength dinta bataki ko shekara nawa bane ta jira sa duk da tasan is not possible amma taya zata fara rayuwa da wanin Aliyu... Bata so sbd wnn ta samu matsala da family dinta sultan baxe fahimce ta ba da ze shiga zuciyar ta baze fara kawomata wata soyayya ba... Kuka tayi harta gode Allah snn ta tashi ta shiga wanka har ta fito daure da towel hawaye bebar fita a idanun ta ba.. A zauna saman stool din mirror ta dauki wayar ta tayi darling numbern maryam ... Maryam na dauka ta fashe mata da kuka.. Hankalin maryam ya tashi sosai..tace "fannah what's wrong with you.. Why are you crying lyk dis are you ohk?"... Cikin kuka fannah tace "maryam dan Allah menayiwa Aliyu".. "Aliyu kuma fannah meya faru".. Maryam ta tambaya.. Cikin kuka sosai fannah tace "Maryam am tired I want him back maryam ina sonsa"... Nan ta kwashe duk yanda sukayi da sultan ta fada mata ta karasa da fadin "maryam bana so wani abu ya samu zumincin mu pls ki tayani da Addua".. Sosai maryam ta tausaya ma fannah dan itace mutum ta farko dazata kamanta yanda fannah ke son Amah. Tace "fannah don't put dis in ur mind inshaallah babu abinda ze shafi zumuncin ku just be praying and Aliyu will soon be back inshaallah idan nasamu tym zan shigo kinji" gyada kai kawai fannah tayi snn ta kifa kanta tacigaba da kuka.. Da kyar ta samu ta shafa mai snn ta saka kaya marasa nauyi.. Ta kwanta sbd yanda kanta ke wani irin sara mata.. .. Mummy ce ta shigo dakin ganin fannah tace "oh dama kin dawo".. Fannah ta gyada mata kai.. Ganin yanayin ta yasa mummy shigawa dakin tana kallon ta tace "are you ohk".. Tace "mummy kaina ke ciwo"... Mummy na kallon ta tace "kukan me kikayi"... Fannah ta dauke idon ta... Mummy ta zauna "is because of Aliyu ko"... Hawaye suka zubo idanun fannah ba tace komai ba...mummy ta dafa goshin ta "fannah you have to take heart ki kwantar da hankalin ki inde Aliyu rabonki ne ze dawo cikin rayuwar ki karfa ki manta yasan inda kike inde yana sonki ze dawo gare ki".. Fannah ta dubi mummyn ta tace "mummy what if ya dawo be sameni ba".. Mummy na kallon ta tace "har kin gaji da Nigerian knn" ta girgiza kai "no mumm amma idan ya dawo be sameni ba fa" mummy ta shafa gefen fuskar ta.. "Don't worry my dear inshaallahu ze sameki kinsan de bazamu koma ba harse hutun ku ya kare.. Amma inshaallah kina komawa zaki samesa kinji kawai inaso ki kwantar da hankalin ki kinji".. Gyada kai fannah tayi mummy tace "abinci fa?" Fannah ta girgiza kai "naci abinci a gidan mom da maryam kawai bacci zanyi..." Mummy bata takurata ba.. Sede bata barta ita daya ba zama tayi suna dan labari har bacci ya dauke fannahr snn ta fita... Ana kiran magrib mummy ta tashe ta tym din jikin fannah ta dauki zafi sbd zazzabin daya rufeta.. Mummy tace "oh god fannah"... Kama ta tayi suka je toilet tayi alwala bayan ta idar da sallah mummy ta tilasta mata cin abinci tabata magani anayin isha'i ta sake kwanciya se wani baccin... Koda daddy ya dawo mummy ta fada mata dalilin rashin lafiyar sosai ya shiga damuwa ya dubi mummy "yace this is serious wlh da da yanda zanyi da tuni na Aliyun nan da tuni nayi for my daughters happiness".. Shiru kawai mummy tayi Amma abun na mugun damunta..... ko washe gari da ta tashi jikin nata babu dadi dan seda daddy ya bukaci wanda ze mata treatment.. Anan ne kowa ya san batada lafiya... Dayawa a cikin family din sun zo duba ta tun tana bacci.. Se wajen 12 ta farka Farouq da hafsat da jiddah ta samu a cikin dakin.. Farouq tunda ya samu batada lpy hankalin sa ya kasa kwanciya kowa fita cikin yan mituna ya dawo.. Ganin ta farka yace "cutie".. Murmshi ta sakar masa.. Duk matsowa sukayi suna mata sannu.. "Yace "do you need anything are you hungry me zaki ci"... Murmushi tayi se kuma tace "tea".. Shima murmushi yy jiddah ta fita domin kawo mata tea.. Hafsa nayi mata sannu.. Kafin jiddah ta dawo yusrah ta shigo dakin.. Tana ganin fannah tace "ya jiki" murmushi Fannah tayi cike da farin ciki.. yusrah tace "Alhmdllh sauki ya fara samuwa" Jiddah ta shigo da cup din tea se boul din pepper soup.. Fareeda na biye da ita farida tayi mata sannu.. Farouq ya karba.. Snnn ya mika mata tea din karba tayi tana sha a hankali.. Shida kansa ya fara bata pepper soup din. Tana cikin sha sultan ya shigo.. Kallo daya yy wa farouq dake bata a baki ya dauke kai.. Fannah kau seda gabanta ya fadi data gansa babu yabo ba fallasa yace mata "how are you feeling" tace "Alhmdllh".. Daga nan be kara magana ba ya dakko wayar sa yana dannawa.. Farouq ko inda yake be kalla ba.. Suma saura se kallon sa suke.. Farida is just wondering me kuma ya faru yake haka"... Ko minti uku beyi ba ya fice.. Hafsa tace "wato wani lokaci idan yaya sultan na abu yanda kasan yaya Amoon". Yusrah tace "tab wlh ko hanya de baasu hada ba".. Jiddah ta tabe baki.. Fareeda de batace komai ba... Fannah kau tasan duk ita yakeyiwa hakase taji duk babu dadi.. Farouq ma kala be ce ba...kafin dare Fannah taji dadin Jikinta barin ma yanda yan uwanata suka zauna tare da ita wajen debe mata kewa maryam ma tazo.. Farouq kau daya fita baya hour daya ya dawo sadeeq ma yana tare dasu.. Sultan kuwa tunda ya dubata bata sake ganin sa ba..... Washe gari Fannah taji sauki sosai and daddy yana tare da ita all the day to make sure be bata damar yin tunani ba snn dayawa ana ta shigowa dubata hakan yayiwa Fannah dadi.. Seta tuna rayuwar su ta baya inde wanin su bashi da lafiya sune komai babu me zuwa gaishesu se tsirarrun abokanai na mutunci.. Amma yau gata cikin yan uwa kowa na zuwa duba lpyr ta .. Se yamma daddy ya fita a ranar shima seya da ya bata wani novel domin ta karanta.. Kuma hakan ya taimaka mata.. Can guarding ta tafi tana karantawa... Gaba daya ta maida duk attention dinta... Kamshin turaren da taji ne yasa ta dago kanta tana waige waige bataga kowa ba.. murmushi tayi tace "yaya Farouq ka fito ai na ganka".. Farouq dake bayan flowers ya fito yana dariya.. "Fadi gsky madam a ina kika ganni..?" Ta ware idanu da hannuwa "baka san inada Aljanu ba".. Shima idanun ya ware yana zama kujerar gefen ta.. Yace "really ai bn sani ba anyway how are you feeling".. Dan tabe baki tayi tace "naji sauki fa.. Ya karbi littafin yace "kina jin kadai ci ne" dan gyada masa kai tayi.. Ya langwabar da kai "can we go out" tace "why not".. Yace "ohk take ur hijab I'm waiting outside".. Murmushi tayi ta tashi ta shiga shikuma ya fice... Mummy na kitchen taje ta fada mata tare da cema hisam ya shirya.. Sama taje ta dauko hijab dinta snn ta kama hannun Hisam suka fito.. yana jinjine jikin motar sa ya rinka kallon yanda tayi kyau sosai cikin dogon hijab din.. Dan lumshe ido yayi yana kallon sultan daya taho walking slowly ta gefen ido.. Yace "kinyi kyau"... Dan rufe fuskar tayi tana murmushi snn ta dago a lokacin suka hada ido da sultan.. Hakanan kawai se taji gaban ta ya fadi.. Kallo daya sultan yayi mata ya dauke kai.. And farouq yaji dadin hakan... A hankali ta zagaya ta bude motar ta shiga.. Sultan ya karaso suka gaisa da farouq snn ya ja cin din hisam yana my boy fita zakayi babu gayyata.." Hisam ya kalli Fannah yace "aunty ce nima ta gayyace ni.. Ya juya yana kallon Fannah suka hada idanu.. Fannah ta kakalo murmushi tace "yaya sultan ina wuni".. "Yakike" shine kawai abinda ya fada snn ya dauke kai ya dubi hisam yace kayi mun tsaraba kaji my boy" hisam ya gyada kai kai.. Sultan yayiwa farouq sallama snn ya wuce ba tare daya kara kallon inda Fannah take.. Kuma sosai hakan ya damu fannah ita abinda take gudu knn kuma gashi yana shirin faruwa... Farouq da Hisam suka shigo cikin motar.. Dan sakarwa farouq murmushi tayi bayan sun hada idanu.. Shima murmushin kawai ya sakar mata ya tada motar dukda yaga hawayen nata...... Wani waje da akeyin dramers quiz's da kuma the bet ya kaita ya siya masu kayan ciye ciye.. Hakan dayayi mata seya mugun tuna mata da Amah seta tuna tym din da suke zuwa kallo.. Ta rinka kallon farouq tanajin wani farin ciki.. Ita setaga har kama ma yau farouq yayi mata da Amoon.. Shi kansa farouq din ya kula tayi farin ciki.. Sosai ta saki jikin ta... se gab da magrib suka dawo.. Direct part din baffa suka wuce.. Yusrah na ganin ta ta rungume ta "yar uwata taji sauki naji dadi" Fannah tayi murmushi tana kallon sultan dake dining wanda tunda suka hada ido data shigo ya dauke kansa. Shikam a ransa yusrah ce ta basa tausayi bama ita kade ba har jiddah.. Domin tunani yake yaza'a kare idan suka gano Amoon din da suke hauka suna fada akai ita wnn fannahr da suke ta nan da nan da ita itace yake so kuma suka gano cewa duk wnn Aliyun da take magana ba wani bane Aliyun sune de na gida wato Amoon wanda suke haukar so... Ya runtse idanu yana jin ransa duk babu dadi.. He's just hoping ya samu solution tunda kafin Mom dinsa ko Amoon ya ya dawo.. Yana gani Jiddah da farida ma suka shigo kowa se farin cikin yanda sukaga taji sauki yake.. .. He's sure inde sukagane cewa Amoon shine Amah din nan se an samu matsala dan yasan suwane jiddah da yusrah zasu iya batawa da kowa kan Amoon... Fannah da sun hada ido da sultan seya dauke kansa duk setaji ta tsargu. Farouq duk yana kula dasu.. Ana kiran sallah duk suka fice matan kuma suka shiga daki.... Se bayan isha'i duk suka dawo harda sadeeq.. Wann karon gaba daya harda su umma da mama duk suna parlorn.. An fito da dinner.. Fareeda ce ke serving kowa... Se tsiya sukeyi da umma.. Wayar sadeeq ce tayi kara.. Kallon wayar yy yana ware idanu... Kafin yace "bade gayen nan ya shigo Nigeria ba".. Farouq yace "who"... "Amoon mana".. Sadeeq ya fada yana Kara wayar ya kunnensa.. Shagewa Sultan yayi da ruwa daya kai bakin sa.. Aka farayi masa sannu amma gabaya hankalinsa nakan Sadeeq.. Yusrah da Jiddah kau wani farin ciki ya rufe su har hakan ya kasa boyuwa a fuskan su.. .. Bayan sadeeq ya daga.. Yace "hey bro don't tell me kana Nigeria".. Shiru sadeeq yy alamar yana sauraren sa... "What kana nufin tun jiya ka shigo kuma yau zaka wuce.. Pls ka karasa gida mana.".. Girgiza kai sultan yy kamar dashi ake wayar.. Jiddah ta rike umma tada saki baki tana kallon sadeeq pls umma se something... Sadeeq yace "kowa lpy amma ya da dawo soon gsky".. Boyayyar ajiyar zuciya Sultan ya sauke.. Yusrah tace "mama wai bazakuyi masa magana ba"karbar wayar umma tayi. "Bani shi nan dan ubansa Ahmad".. Tana amsa tace "Aliyu kar kasake ka fita... " kallon yawar tayi "dan banzan ya kashe kwafa tayi.. Sadeeq yayi dariya yace "to ai yana kano ma"... Umma tace "wlh duk ranar dana riki dan nan ko ze gane kurinsa.. Aure kawai zansa a masa bari de uban nasa yazo shine maganin wnn yawon nasa.. Yan matan akwai bawai babu ba".. Sultan yabi Jiddah ta yusrah da kallo dan tabe baki yayi... Farouq yace "umma kinfa san halin mutumin naki" zaka rufemin baki ai duk halin ku daya kaima dukaduka ba ynx ka natsu waje daya ba".. Sadeeq yace "umma ni naga ynx kamar ke kikeson amshe fadan baffa" tace "tunda shi yy sanyi ni sena karba" Bayan sati biyu.. More comments more typing... ✨✨✨ Urs Nafeesatuh... 😍😍 ......... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (18)✨ Duk yanda fannah tayi tunanin share ta da sultan keyi nadan lokaci ne setaga abun yafi haka kwata kwata sultan ya dena kulata ko magana yake inde tazo wajen seya dena ko gaisar dashi tayi sede yace yakike ina I don't care manner.. She's feeling guilty.. Duk yanda taso ta share sa kasawa take saboda tana ganin dan uwanta ne.. Yau gaba daya sun tashi da taron bikin gama makatantar secondary cikin wasu dake family din nasu... Tare suka tafi a motar fareeda ita da hafsar yusrah da Jiddah ko kowace motar tashiga... Suna fita Fannah da tayi kwana biyu bata ga Farouq ba ta hango sa rike da Hisam da sauri ta karasa wajensa da murnan ta... Farouq ya saci kallon sultan dake gefen su can jikin motar sa snn ya fara tsokanar fannah.. Sultan ne ya karaso wajen suka gaisa da farouq snn ya shige ciki ba tare daya kalli Fannah ba.. Jiki a sanyaye Fannah ta bisa da kallo.... Ganin haka yasa Farouq fadin "muje ciki"... Babu musu ta bisa suka shiga amma jikinta duk yy sanyi... .. Ganin wasu dayawa da sukazo daga katsina cikin yan uwannata ne kowa se murnan ganin ta yake shine ya mantar da ita damuwar sultan kowa se tambaya yake yaushe zataje katsina... Nan kuma aka shiga shagulgulan abinda ya tara sosai Fannah taji ta kayatu da abubuwan da ake a wajen.. Kuma duk suna tare da farouq yana kara gwada mata komai... Sultan duk yana kula dasu amma ya share... Koda akazo wajen pic kowa nayin hoto da ita amma bnd sultan kuma ita kade ce be yarda sunyi hoto ba...bin bayansa tayi ganin ya barwajen kuma hankalin mutane baya kansu... Yana karasawa wajen parking space tana riskarsa.. Tace "yaya sultan".. Tsayawa yy amma ba tare daya juya ba... Tayi gathering courage tace "pls what have I done to you that you're ignoring me"... Juyowa yy yana kallon ta.. Se kuma yace "because this the best for both of us".. Tace "tayaya" yace "yes because you don't need me baki sona kinada wanda kike so".. Fannah ta zuba masa idanun ta can kuma tace "shi wancan daban and kai kuma dan uwanane kuma bazakace bana bukatar ka cikin rayuwata ba".. Yadan furzar da iska kafin yace "fannah why, why yanuwantaka only, duk yanda muke yan uwa bazamu kasance tare na har abada ba da kinyi aure komai ze ja baya... I want you not only as my cousin sis but my life partner dazan rayu dake har karshen rayuwata".... Fannah ta fashe da kuka sosai "no yaya sultan bazaka fahimce ni ba am already into some" ya tura duka hannuwansa cikin sumar kansa "ohhh Fannah ki gane ma idon ki karya rufe.. Shi wann da kike magana a kansa yana ina" kallon sa take amma har tym din kuka take. Yace "yes tell me yana ina dayana sonki baze tafi yabarki ba, beyi considering wane hali zaki shiga ba, no phone call nothing nothing, let me tell you better stop deceiving ur self coz that Aliyu is just playing you".. "Sultan stop it wnn ba gsky bane he love me kuma nasan baze yaudare ni ba"... Ya runtse idanu yanajin wani kishi.. "How sure are you?".. Idan yana sonki where is he now? Why can't him drop his contact acikin content din nan... Fannah ki aje rayuwar da kukayi da Aliyu an face the reality..ki duba son da kikewa Aliyu and sekiga ni yanake ji".. Kullum ina ganin ki kara sonki nakeyi fa.. I'm ready na nunawa duniya cewa ke nake so kuma ke zan aura"... Durkushewa Fannah tayi tana rusa kuka sultan baxe fahimce ta ba.. Ita kanta batasan ya zatayi da soyayyar Aliyu ba da ita me ze hana ta amince masa... Sunkuyowa yy inda take cikin taushin murya yace "I'm srry Fannah that's why I distance my self from you.. Ina kokarin cire sonki ne amma na kasa wlh da da yanda zanyi danacire.." Sultan ya fada so broken.. Wanda har seda Fannah ta tadogo ta kallesa... Idanun sa sunyi jaa.. Sosai taji ya bata tausayi domin tasan makamancin abinda take ji shima yanaji.. Kamar yasan tunanin da take knn.. Yace "pls I need a favor from you".. Gyada masa kai tayi yace "inaso ki bani chance and kiyi kokarin koyan sona ko kadan ne"... Kallon sa kawai taitayi.. Yace "pls cikin son da kikeyiwa Aliyu ki bani koda 10% pls do me this favor".. Gyada masa kai tayi a hankali kamar me tsoran wani abu dan se ji tayi kamar Amah na kallon ta seta tuno moment dinsu na karshe *"wait babee you knw I love you ryt? Pls karki barni inaji a jikina ke tawa ce ni kade pls don't leave kinsan inasonki"*.. Kallon ring din hannun ta tayi tana kara fashewa kuka se taga kamar yau ne... Ganin haka yasa sultan ya kamata suka shiga motarsa ya zagaya ya tada suka nufi gida.. Har suka isa babu wanda yama wani magana... Bude motar tayi da kyar tayi masa se anjima snn ta fita.. Yy wani murmushi "Amoon wnn karon bazakayi defeating dina ba"... Fannah tana komawa gidan babu kowa dining ta tafi ta hado tea ta wuce dakin ta.. A hankali ta rika sha hawaye na zuba a idanun ta.. Kwata kwata bata san ya zata bullowa lamarin ba.. Wayar ta ta dauka ta kira hafsa bayan ta dauka tace "Fannah wai kin wuce ne"... Fannah tace "yes pls idan kin dawo I want to see you immediately".. "Ohk babu damuwa ai muna hanya"... Hafsat tagama jin Fannah tsab bayan ta gama bata lvri snn ta sauke numfashi tace "Fannah banga laifin ki ba sbd ita soyayya haka take but just think about it for how long zaki tsaya jiran Amah?.. Kinsan ita mace lokaci ne da ita shi kuma namiji bashi da tabbas Amah yayi maki nisa baki san ke bama kisan inda yake ba what if shi ya manta dake".. Da sauri ta girgiza kai.. Hafsa tace "I don't mean that but Aliyu ya zama past tense a rayuwarki idan ke baki san inda zaki gansa ba ai shi yasan inda ze ganki". Kallonta kawai fannah take without blinking.. Hafsa ta fahimce ta but she want to get that in her head.. Tace "mu aje maganar Amah but just look at sultan.. Menene ya rasa, duk wani abu da kikasan ana bukata wajen namiji sultan nadashi kuma ze kula dake sosai na tabbatar bazakiyi regretting ba kuma dan uwanki ko baki so mu kara kulla zumunci," dan murmushi Fannah tayi.. Hafsat tace "pls just give us chance koda 20% ne kinji.. Fannah ta gyada kai.. Haka Hafsat tayi ta convincing dinta.. Bayan tafiyar Hafsat Fannah ta kira maryam.. Kusan shawarar data bata knn.. fannah ta aje waya tana lumshe idanu tasani duk suna da gsky amma ta ita taya zata fara cire sa a ranta kwata kwata bazasu fahimce ta ba but she will try ko kuma tayi pretending amma tasan karya take tace a ynx zata cire Amah a ranta.. Tashi tayi ta fita jin su mummy sun dawo coz bata so ta zauna tayi tunani dan inde har zatayi wani tunani to Amah sede ya kara mamaye zuciyar ta bade fita ba.... Kuma fitan da tayi yasa ta dan samu sauki.. Bata rabu da mumm ba se 10 snn ta dawo daki anan tunani ya fara dawo mata ta runtse idanun ta hoping that bacci zezo amma setaga fuskar Amah..... Washe gari kam Fannah da wani irin ciwon kai ta tashi.. Tana ganin kiran sultan Amma batayi picking ba .. Ranar ma gaba daya bata fita ba da mummy ta tambayeta se cewa tayi bacci ne and mummy ta yarda .. Da yamma tana kwance a daki reading novel din da daddy ya bata.. Kira ya shigo wayar ta ganin Farouq ne yasa ta dauka.. Tana dauka jin muryan ta yace "fannah kina lpy kuwa" kafin ma tayi magana ya katse wayar.. Bayan kaman 10 mins ya kirata "ina parlor".. Tashi tayi tare da daukar hijab dinta ta fita.. Shi kade ne zaune yana pressing phone dinsa dagowa yayi yana kallon ta bayan ta zauna "yayana" yadan harare ta.. Keda kika taho jiya ko nemana bakiyi ba.. Ta langwabar da kai tace "mun dawo tare da yaya sultan ne".. Kallon ta yayi kamar baze yi magana ba se kuma yace "what's wrong between you and sultan".. Dan tura baki tayi.. Yace "yes tell me".. A hankali ta fara basa labarin tundaga ranar da sultan ya dena kulata har zuwa jiya.. Ta kara da fadin "inaso na fara koyon son sultan ko yaya ne"... kallon ta yake zuciyar sa na wani irin beating.. tace "yaya Farouq amma se ka taimakamin inaso nayi trying koyane".. Kallon ta kawai yake without blinking.. ta lankwabar da kai yaya Farouq kayi shiru... Murmushi yy "good kanwata kinyi tunani me kyau and zan goyi bayanki akoda yaushe" murmushi tayi "that's my bro shiyasa kk favorite dina".. Ya mike yana duba wrist watch dinsa.. Yace "zan fita dama kawai bn ganki ba shine yasa nace I just want come and check on you".. Itama tashi tayi sukayi sallama ta koma ciki shikuma ya fita... .. Tana komawa ta iske miss calls din sultan.. Dialing numbern tayi gaban ta na faduwa.. yana picking kamar zeyi kuka yace "inata kira but you're not picking duk hankali na ya tashi" Fannah ta runtse idanu kafin a hankali tace "srry how are you".... Basu wani jima suna waya ba ya mata sallama coz yasan a yanayin da take ciki ynx inde har ya matsa mata da kira ko wani abu yasan duk ze gundure ta ne.. And ko a daren ranar be kirata ba.. Duk da sultan yana son koda yaushe ya kasance da Fannah haka ya hakura ya rinka bata tym koda ya kirata sede kawai yace ya kira yaji ya take but baya daukar wani doguwar fira.. Ko haduwar sukayi zasu gaisa nrml.. Wnn ne yasa a hankali a hankali ta fara sakin jiki dashi suka koma kamar da.. Snn da wnn damar yy anfani ya fara sako mata da maganar soyayyar sa ita kuma tana kokari wajen basa tym tunda baya matsawa rayuwar ta.. A hankali a hankali har wasu daga cikin family din sun fara kula da yanda suka fara shakuwa da juna.. Jiddah ta dubi Fannah tace "ynx kin sami sultan kin manta da Amah ko".. Murmushi kawai fannah tayi domin kau ko daya son Amah be ragu a ranta ba.. Tasan de sun shaku da sultan amma bazatace ta fara sonsa ba.. Kawai de tasaka sa a matsayin wanda zata iya aure idan har bata sake haduwa da Amah ba.. Farouq ne ya fito daga dakin sa.. Fannah ta bisa da kallo rabon ta dashi tunda yaje gidan su ranar nan yau 6dys knn sede suyi waya shima befi sau biyu sukayi ba setaga duk ya wani rame..hannun sa rike da car keys dinsa ya nufi fridge ta dauki ruwa yasha har lokacin Fannah kallon sa take.. Yana duban ta yace "cutie kallon fa" ta langwabar da kai "2dys banganka ba and duk ka rame kode baka lfy ne"... Yace "ko daya fa wlh aiki ne kawai.. Jiddah de kallonsa kawai takeyi.. Fannah tayi masa sannu snn ya masu se anjima ya fita..... Abu kamar wasa shakuwa irin ta soyayya se kara shiga take tsakanin sultan da Fannah kuma dayawa a fam din ynx ansan meke tsakanin Fannah da sultan.. Farouq ko idan kagansa duk ya wani rame haka ma fareeda sede kullum tace zazzabi na dare ga kuma karatu.. But ita tasan dalilin ramar ta dan da gasken ta rame wanda ta taso tana so tun yarinta tana ganin yana soyayya da wata ba ita ba.. Tana kokarin cire damuwar a ranta amma ta kasa.. Ynx ne ta fahimci abinda su yusrah keji.. Su fannah suna zaune a parlor dukan sa harda dady wayar ta ya dauki kara ganin sultan ne tayi silencing wayar.. Yana katsewa aka sake kira.. Mummy ta kalleta ta kalli wayar kafin tace "pick ur call".. Daukar wayar tayi ta tashi ta haye sama... Da kallo duk suka bita.. Daddy yace "I think mamana fa tasamu wani".. Murmushi mummy tayi tace "yeah ba wani bane sultan ne".. Daddy ya dan yamutsa fuska "I thought ma farouq ne sbd yanda naga closeness din su da ita".. Mummy ta girgiza kai "bashi bane but koni na dauka farouq din ne".. Murmushi daddy yy "hakan ma yayi inde hankalin ta zefi kwanciya ai Alhmdllh but hankali na ya kwanta da farouq sosai but sultan ma is ohk" daddy ya fada daka gani kasan yana farin ciki.. Sbd duk tym din da ya tuna daughter din tasa tana son wani wanda bama su san inda zasu sameshi ba se hankalin sa ya tashi...... Fannah na daga wayar tana murmushi tace "kai a gaban su dad fa kk ta kirana".. Sultan ya ware idanu "oh srry nasaka wata taji kunya but mene najin kunya nida soon zanyi wuff dake".. Murmushi tayi "see you ai kaine wuff din"... Ya dan langwabar da kai "you knw what." Tace "se ka fada"... "Gobe mom zata zo so tana dawo wa nasan maganar auren mu zataje kunnen baffa dan zata fadawa Abie snn su fadawa baffa dadd Ahmad ma naji ze zo wai"... Gaban fannah ya wani irin fadi.. Yace "kinyi shiru".. Dan murguda baki tayi se kuma tace "no nide ba ynx ba ka bari zuwa naje sch na dawo".. Yace "no nima bawai ina nufin ynx ba but ai bazamu rinkayin abu without their knowledge ba".. Ta gyada masa kai a sanyaye tace "hakane"... Jin yanayin ta se ya canza wata firar sbd baya son duk wani abu daze sa taji ya gundureta... Sun dan dade sunayi fira kafin suyi sallama shima hafsa ce tazo.. Jan ta tayi suka fita wai zata rakata.. Seda suka biya gidan baffa domin daukar yusrah dan a motar tama suka fita.. Yusrah dake cikin farin ciki tace "wlh har na kosa mom tazo gobe nasan wnn karon dole ayi magana kan yaya Amoon.. Hafsa tace "ke ta Amoon ma kike bata ita ba".. Yusrah tace noo bazaku gane ba wlh a duniyan nan bani da babban burin daya wuce naga na auri ya Aliyu nasan duk wnn da munyi aure komai ze zama nrml..." Hafsa tace "ita kuma jiddah fa".. Wata tsuka yusrah taja "malama dallah karki batamun mood dina idan ina abu ki dena sakamun ita a lissafina........ Washe gari kamar yanda sultan yace Hajiya Maimuna tazo mom knn.. Sultan ne yaje ya dauko ta tun a mota yake ta bata lvrin wacce yake so.. Ita de mom dariya kawai take dan ta kula dan nata yayi mugun kamuwa.. Har suka iso maganar ta yake mata... A part din baffa ta sauka kamar yanda tasama part din umma.. Dayawa ana ta shigowa gaishe ta but ita bata kowa take ba se mummy data shigo ynz.. Sosai ta Rugume ta tana murnar ganin ta mom harda kuka.. Duk da tanada zafi amma tanada rauni... Sun dade tare da mummy kafin ta tafi wajen baffa acan ta samu daddy nan ma wani kukan ta ringa yi da neman gafarar daddy.. Zaune Mom take a parlor su umma da mama da wasu saura daga cikin fam din duk suna ciki.. Sultan ma yana ciki.. Babu jimawa sega sadeeq da farouq ma duk suka gaishe ta da murna.. Mom ta rike haba "oh ni farouq baka da lpy ne".. Murmushi yy ya daga kai suka hada ido da sultan kafin yayi magana sega su fannah sun shigo.. Da sauri yusrah taje ta fada jikin ta "mummy na"...... Mom ture ta tayi tana amsa gaisuwar su fareeda idon ta na kan fannah da kanta ke kasa tana gaishe ta..." Zonan kiji dumin Mom din ki"... A hankali Fannah ta karasa kusa da Mom and Mom tayi hugging dinta "masha Allah kin girma sosai Allah ya rayamana ke".. Sultan ya karasa daidai kunnen Mom yace "itace mom".. Da sauri ta ware idanu "sultan are you for real?" Ya langwabar da kai "yes mom" "why didn't tell me that Fannah ce surukar tawa".. Sultan ya daga idanu suka hado ido da farouq.. Baze gane expression din fuskarsa ba amma yasan a halin da yake ciki ynx bame dadi bane.. Da ace zega fareeda tym din seya fahimci wani abu. But bayansu kowa zaka gani a parlorn yy farin ciki da maganar sultan .. Mom tace "oh yakamata duk na aurar daku na huta farouq dana Kuma ku fito da mata sadeeq dama ga hafsa Amoon kau ze dawo ya sameni" umma tace "aikam nima maganar sa na raina yazo ya hadasu duka biyun ya aura atoh dan bazan yarda su maida mu shashasha ba"... Mikewa yusrah tayi "umma bn gane ba wane irin mu biyu wlh babu wadda zan hadata da yaya Amoon" umma ta mata wani kallo "oh da kika samu ma zan saka baki har kike wnn maganar idan kikayi wasa se in barku dashi inga uban abinda zaku iya".. Mikewa yusrah tayi ta fice fuuuuu... .. Urs ✨✨✨ Nafeesatuu....😍😍 *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (19)✨ Duk binta sukayi da kallo idan ka cire farouq fa fareeda da bazaka iya tantance yanayin da suke ciki ba... Umma tace "ji shashasha idan Na barta da Aliyu se kace akwai yanda zatayi.. Ko wace se bakin ciki take ma er uwarta bayan idan ma aka barsu dashi sede duka su rasa".. Mom tace "barni dasu harda shi din ma duk zanyi tym dinsu"... Yusrah Na fita takusa cin karo da jiddah dazashigo.... Tsayawa yusrah tayi on a serious note tace "look malama". Hakan yasa jiddah ta tsaya tare da juyowa tace "do you have any business with me".. Yusrah ta mata wani kallon tara saura kwata.. "Baki kai matsayin da zan zauna Ina magana dake I just want to pass you a warning.. Idan ma kina hangen kanki a matsayin wacce zatayi rayuwar aure da Amoon to ki dena dan bama ke ba babu wacce ta isa taso abinda nake so"... Wani dariya jiddah tayi tana nuna kanta "ke kina ganin kin kai matsayin da zan hada abu abu dake ballantana yaya Amoon".. Nan suka rinka gayawa junan su magana... Sadeeq da sultan ne suka fito.. Sadeeq ne yadaka masu tsawa.. Duk fashewa da kuka sukayi.. Kama hannuwan su yy suka fita.. Sultan duk kallonsu kawai yake but gaba dayansu tausayi suke basa... Farouq ne ya fito .. Sultan ya bisa da kallo.. Kafin ya matsa inda yake yace.. "Mr it seems lyk you're not happy for me". Farouq dake yana kallon sultan "ban fahimce kana farin cikin me".. Sultan ya tabe baki "ai ko baka fadaba nasan baka farin ciki kuma nasan ynx haka zuciyar ka cike take da damuwa da kuma kishi".... Wani murmushi farouq yayi.. "Abinda ba auren ta kayi ba".. Sultan ya ware hannuwa "me kuma yayi saura tunda ynx ta yarda zata aure ni wanda take mahaukacin so ma na cire mata tunaninsa sbd ni".. Farouq ya gyara tsayuwa yana wani murmushi "ta cire Amah sbd kai.. Amma de kasan duk son da take maka be kai wanda take masa ba ko.. Sultan ya tabe baki "to ynx yana ina"... Farouq yace "good to kamar yanda kasa ta fara cire Amah zan iya sakawa ta cire ka kasan de ba kusanci ka fini da ita ba and ba abin mamaki bane kaga na kasara aikin da kafara".. Daga haka ya fice yabar sultan.. Dan jim sultan yy se kuma yadan tabe baki ya koma ciki.... Fannah ce zaune a dakin jiddah ta lumshe idanu.. Jiddah data fito daga wanka ta dubi fannah.. Karasawa bakin gadon tayi "ke yaushe kika shigo." Fannah ta bude idanu "ban dade ba".. "To lpyrki naganki somehow"... Fannah ta tashi zaune fuskar ta da damuwa tace "mom na gidan mu kuma maganar mu suke da sultan".. Dan murmushi jiddah tayi se tace "kina jin wani iri ko kamar Amah ya dawo ko?" Fannah ta gyada kai "duk yanda naso na manta da Amah na kasa ina pretending ne kawai"..jiddah ta girgiza kai dukan mu se a hankali wlh fannah da zaki san yanda nake ji akan yaya Amoon sekin tausaya mun barin dawar mummy hankali na ya tashi sosai and babban tashin hankalin yaya Amoon ne wlh yanada kafiya.. Idan ya kafe akan abu ko Dadd da kyar yake tankwara sa".. fannah ta kwanta ta maida idonta ta lumshe.. Jiddah tace "bari na hado breakfast yunwa nake ji"... Doguwar riga ta saka snn ta fita ... Fannah ta maida idon ta ta rufe kamar me bacci... Kamshin turaren da taji ne yasa ta bude idonta. Suka hada ido yace "baki da lpy ne"... Fannah ta tashi zaune kamar zatayi kuka tace "yaya farouq ina zaka" yace "kano. Baki da lpy ne.." Dan langwabar da kai tayi.. Ya dauki turaren jiddah ya fesa snn dawo kusa da ita yana dan murmushi yace "ko zaki bini ne" ta gyada masa kai da sauri... yace "kuma yaka mata ki dan zagaya kuma kafin ku koma sch"tace "wlh ko".. Yace "nayi busy these days da wata rana munje ko kaduna ne but me be idan kin dawo se muje but ynx tell me meke damunki kinsan bana son ganin ki a damuwa".. Tace "yaya mom tanayiwa Daddy magana na nida sultan hakanan se nake jin wani iri".. Murmushi yy yana dan langwabar da kai irn yanda tayi "wai dama shine damuwar" ta gyada kai.. Yy murmushi yace "to kode na dauke ki mugudu ne" dariya tayi sosai tace "wai idan bakya sonsa".. Tayi dariya.. Yaja hancin ta yana mikewa bari naje idan na dawo munyi magana.. Ta daga masa hannu har ya fice.. Snn ta marairaice fuska tana komawa ta kwanta.. "Haka nan kawai taji dama farouq ne ba sultan ba sbd yanda take nishadi idan tana tare da farouq bataji tare da sultan.. Maida idon ta tayi ta rufe har jiddah ta shigo da da tray din breakfast... Gaba daya ynx Fannah se koda yaushe ta rinka jinta cikin damuwa duba da yanda kowa ynx na family din ya dauki maganar ta da sultan da mahimmanci da kuma yanda kowa ke farin ciki.. Shima sultan ya kula da yanda ta sauya masa shiyasa shima ya rage kiranta ko son kasancewa da ita sbd baya son duk wani abu da zesa taji ya gundure ta.. Kuma hakan dayayi se yama Fannah dadi.. Ko waya take idan kaga ta dade tana waya da wani to Farouq ne ko maryam... Sosai take sakewa da farouq dan yana sakawa ta manta duk wata damuwar ta.. Ranar da Dadd yazo ranar Mom tayi masa maganar Amoon akan auren su jidda da yusrah da kuma fannah da sultan se Sadeeq da Hafsat.. Su Farouq ma ana saka ran soon zasu fito da nasu... Yayi farin ciki sosai da wnn hadin kuma zeso hakan ta faru sede besan ta bakin Amoon ba.. Ya bada goyon baya dari bisa dari haka ma Abie... Da daddy shima yy farin ciki Abbu(Alhaji Rabiu) dama already ya koma sudan sede suka kira sa yy farin ciki sosai dama already yasan da zancen diyar tasa dakuma Sadeeq yy farin ciki sosai kuma ya bada goyon baya .... Jiddah ta rinka kallon abbie din nata haka ma Farouq.. Da yagama sauraren Abie daya fada masa duk yanda sukayi da yan uwan nasa... Jiddah ta girgiza kai tare da fashewa da kuka.. "Abie mu biyu fa mu biyu kace shi yaya amoon dinne yace mu biyu ze aura mamie kisa baki dan Allah wlh bazan iya ba".. Mamie tace "bana son shashanci inde kau kina son sa dole ki zauna da ita gata ma mukayi maki da har zamu hada ku tare"... Jiddah ta mike "Abie dan Allah kuyi hakuri wlh inason yaya Amoon bazan iya jure ganin sa da wata ba".. Daga haka ta fice tana kuka wiwi.. Duk suka bita da kallo Abie yace "ji shashasha".. Mikewa farouq yayi jiki ya sanyaye shima ya fice abie ya bisa da kallo snn ya dubi mamie "what's wrong with him"... Shiru kawai mamie tayi batace komai ba Amma ita tasan abinda ke damun dan nata.... Gidan su fareeda yusrah ta tafi ta shige dakin fareeda duk da tasan bata nan tana sch.. Kuka tayi sosai... Fannah ce ta shigo dakin ta rinka kallon jiddah dake kwance saman gadon fareeda tana kuka. Hankali tashe ta karasa "jiddah are you ohk"... Da sauri jiddah ta dago ta rungume fannah "pls ki tayani da Addua wlh fannah duk da nasan yaya Amoon ba wani sona yake ba ina kishin ganin sa sa wata.. Ballanta har ya aure mu mu biyu what if yazo yafi sonta..".. Fannah ta dan bubbuga bayan ta kiyi hakuri nasan hakan dasu ka yanke shine dede...."... Girgiza kai jiddah tayi "you won't understand baki san wane yaya Amoon ba da Na cire ran samun soyayyar sa har sena samu damar auren sa amma kuma se ace mu biyu za'a hada nide kawai ki tayani da Addua"... Cike da tausayin ta fannah ta rinka buga bayan ta. .. Shigowar fareeda ce yasa suka daga kai Hafsa ma ta shigo... Kallon jiddah dake kuka suka rinka yi.. Fareeda tace "jiddah meya faru".. Hafsa dake zama gefen gado tace "ya wuce oga Aliyu".. Fareeda tace "naji Dadd dayazo yace yau Chucu take gama Exams inajin gobe fa zasu zo"... Da sauri jiddah tace "wai da gske"... Hafsat tace wlh.. Ko gobe zasu zo kinsan chucu da son surprising shiyasa babu wanda ta fadawa.. " Farin ciki wajen jiddah kamar me... "Wow just can't wait yaushe rabon danaga yaya Amoon ko last zuwana America bamu hadu ba".. Duk dariya sukayi ganin yanda ta rude... Daga haka ta tashi ta fice.. Sude kam se dariya suke... Ita kanta yusrah data samu lvri kasa natsuwa tayi sbd farin ciki.. Fannah tai ta kallon ta tabbas ta yarda ba son wasa suke masa ba.. But so from side daya babu dadi... Yusrah Na kallon ta tace "don't mind me pls wlh bazaki gane ba . inason yaya Amoon fiye da tunanin ki tun bansan mene so ba nake son yaya Amoon the most painful is shi hankalinsa baya kaina" yusrah ta idasa muryar ta a sanyaye.. Fannah tayi murmurshi.. "Kar ki damu kila ma kawai dan yaga kin damu dashi ne shiyasa yake basarwa".. Yusrah ta "girgiza kai wlh baki sansa ba shi gaba daya daban yake ai gobe ze zo zaki fahimci duk abinda nake fada maki nide kawai rokon da zan maki tunda ke be sanki ba kila ku dedeta dashi inde har kuna shiri pls try to convince him a kaina dan Allah"... Fannah ta gyada kai "inshaallah I will try my very best kinji ai ke din babu wanda ze ganki yace bayaso".. Yusrah ta rungume ta "wlh da kin gamamin komai.".. Murmurshi fannah tayi tana kara mamkin su ita da jiddah... Yusrah ta dauki waya kinga bari na kira yaya Saleem naji karfe nawa jirginsu ze sauka... Yana dauka tace "uhmm yaya saleem tafiya babu sanarwa".. Dariya yayi daga can yace "we're srry".. Tace "ina yaya Amoon fa". ... Yace "yana cleanic" "yau kuma dama da aiki ne"... Yace "nop wata patience muka samu ne"... "To patience kuma ba gobe zaku taho ba". Yace "eh to dade gobe but ynx gsky bnd mu nida yaya se mammah da Cucu gobe suna hanya"... Kamar zatayi kuka tace "kai dan Allah ynx se yaushe".. Yace "I can't say but soon inshaallah"... Jiki a sanyaye yusrah ta sauke wayar ta juyo tana kallon fannah "kinji ko wlh ynx kadan daga cikin aikin sa knn"... Sun dade suna lvr da fannah wanda duk shima duk na Amoon ne.... Washe gari sadeeq ne ya dauko su mammah a airport.. Chucu itace auta kuma ita kade ce mace shiyasa kana ganin ta kasan gata yayi mata yawa gata kyakkyawa sosai tayi farin ciki ganin sadeeq da sauri taje ta rungume sa.. Yaja hancin ta.. Yakamata ki san kin girmafa ynx ki tashi daga wnn Chucun ki koma sumayyar ki".. Ta langwabar da kai "yaya Sadeeq nifa dama ai na girma".. Sakin ta yayi yana gaisar da mammah dake masu dariya.. Chucu ta kama hannun sa "yaya sadeeq ina yar uwata wlh nakosa naganta har mafarkin ta nake".. Murya can kasa yanda mammah bazata ji ba yace "ita kade banda farouq"... Da sauri ta rufe fuskar ta "kai yaya sadeeq".. Driving yake yana dan tsokanar ta kasa kasa yanda mammah bazataji ba... .. Suna shigowar tun kafin su gama parking su yusrah sun fito... Tunda.. Chuch ta fito daga mota Fannah ke kallon ta gaban ta na faduwa.. Dan a fisge seta tayi kama da Amah barin da suka hada ido tasakar mata murmurshi... Da sauri chucu ta karaso kusa da fannah tayi hugging dinta very tight "we really miss you sis I'm sumayya Ahmad Radda".. Fannah ta lumashe idanu kafin a hankali tace "khadeeja Muhammad Radda welcome sis".... Urs ✨✨✨ Nafeesatuh...😍😍 *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (20)✨ Kodaga yanayin yanda jiddah da yusrah suke ma chucu kade ya isa ya nuna maka zancen Amoon suke so suji tanayi.. Ita ko gaba daya batasu take ba se yima Fannah tambayoyi take cike da nishadi da murnar ganin ta.. Har seda sadeeq yace "madam wai ko har kin fara akin ne".. Chucu ta kyalkyake da dariya "kai yaya sadeeq" fareeda tace "ai ko kashi kake kaga chucu ka zauna kawai" duk dariya akai tayi.. Farouq ne ya shigo.. Ware idanu yayi yana kallon chucu kamar yanda itama tayi ganin sa yace "chucu" dan langwabar da kai tayi yace "chucun farouq ko ta Amoon ce" yusrah tayi saurin cewa ta farouq din de.. Duk dariya akayi chucu ta juya tana kallon yusrah "oh nima kishin kike dani?" Yusrah tayi dariya "eh harke"... Chucu ta koma kusa da farouq "yayana I missed you me America tayi maka ne ka dauke kafa" yaja hancin ta "abie ne beje ba shiyasa ba ki ganni.ba nayi missing chucun dadd".. Hafsa tace "katuwa da ita wai auta".. Chucu ta dubi Fannah tana dariya "kinga don't mind them kishi fa sukeyi"... Sosai Fannah taji chucu ta birgeta dan daga gani tana da son mutane duba da duk wanda yazo yake tsokanar takuma ta biye.. Yanayin ta se yake mata kama dana maryam.. Koda Fannah zataje gida tare suka tafi... Acan ta iske mammah dinta. Tare da mummy nan ta gaisar da mummy cike da ladabi.... A ranar maryam tazo koda suka hadu da chucu suka rinka lvri kamar sun san juna chucu tanada saukin kai snn ga hakuri but a yanayin ta seka dauka zatayi girman kai sede ko daya sanyi ne da ita a dan zaman da sukayi da Fannah duk ta fahimci hakan dan gidan su Fannahr ta koma kwana tana da saurin sabo shiyasa ta saba da mummy da hisam harma da daddy. Fannah ta jefa ma chucu datayi tagumi tana kallon ta da wani murmushi pillow... Chucu ta chafe pillown tana dariya.. Fannah na hararan ta tace "kin wani zubamin idanu...".. "Pls cigaba wlh labarin wnn Amah din naki dadi yanayin yanda soyayyar ku ta fara dole ki soshi but ynx tsaya how about sultan".. Fannah ta ware hannu "ya zanyi babu wanda zeyi supporting dina".. Chucu tace "amma idan shi Amah din ya dawo kafin aurenki da yaya sultan ya zakuyi"... Dan murmushi Fannah tayi.. "Bazan iya ina ganin Amah na auri wani ba".. "Gsky kina sonsa sosai" cewar chucu.. I wish na gansa wnn son da kike masa bana wasa bane.. Yanda duk kyan yaya sultan da kuma komai nasa kikafi son Amah dinnan akansa nasan ya hadu.. Ya hadu ko?" Chucu ta tambaya tana wani ware idanu... Yanda tayi din seda Fannah ta lumshe idanu ta hango fuskar Amah... Chucu ta kyalkyale da dariya... "Dan Allah ki fadamun".. Fannah tace "shi Amoon dasu chucu suka makale masa duk yafisu kyau ne"... Da sauri chucu ta ware hannu "Aa wlh ya fisu tabb ke yayana fa bade yan mata ba kuma bn taba jin yace yanason wata ba.. Though he once told me akwai wacce yake so one day one tym zan santa.. Shiyasa kawai su Jiddah ke bani tausayi coz dama ace babu wacce yake so ze iya auren su but tunda yace akwai nasan babu wanda ze sauya masa ra'ayi.. Kafiya ne dashi shiyasa ko ynx da ake cewa za'a hada masa su Jiddah da yusrah jinsu kawai nake yaya akwai kafiya da taurin kai nasan za'a sha daga..."Fannah kallon ta kawai take.. Ita kanta har taji tsoran Amoon din nan take chucu ta ware hannu "amma kar ki fada wa kowa dan su yusrah sukaji zancen nen nasan akwai dan karamin tashin hankali da rashi lafiya wanda yaya kade ya isa yasa komai ya lafa bayan Allah .... Fannah tace "toke wane saurayin naki".. Chucu ta ware idanu..."eh fadamun"... "Zan fada maki ba ynx ba"... Fannah ta harare ta duk wnn zubar dana gama kina nufin bazaki fadamun ba.. Fareeda ce ta shigo da sallama.. Chucu tace "yaya sadeeq na gida".. Fareeda ta girgiza kai wai suna da meeting ne tun safe a company..... "So nake mu fita kinga Fannah tanason yin siyayya kafin ta koma jibi zata wuce wlh harna fara missing dinta." Dariya Fannah tayi to kizo muje mana ai bazamu dade ba wnn karon 2months kawai zamuyi.. Dariya chucu tayi tab.. Dama harda su mummy da sena biku amma no"... Sultan ne yazo ya kaisu suka siyo abubuwan da sukeda bukata seda suka biya suka aje maryam dan tare sukaje snn suka dawo gida.. Chucu ta shige ta barsu.. Sultan kau ji yake kamar kar su rabu dan gani yake idan ta koma soyayya Amoon zata sake dawo mata sabuwa.. Ya dubeta yace "ko sati fa bazan iyayi bnganki ba".. Tayi dariya yace "serious duk tym din da nake free zaki ganni ne kawai".. Tace "don't stress ur self" yy murmushi "inde akanki ne babu abinda kemun wahala" murmushi tayi tana bude motar ta fita... Itakanta tasan zatayi missing din duka yan family din barin ma farouq gashi bayanan zata tafi.. Yana kano tasan zatayi missing dinsa bana wasa ba... Wayar ta ta dauka ta kirasa kamar zatayi kuka bayan ya dauka tace "ynx haka zan tafi bnganka ba..." Daga can farouq yadan lumshe idanu "my dear da Nigeria da London duk dayane..inde ina free zanzo kodan sbd ke nasan senafi missing dinki" ta langwabar da kai.. Promise me zaka rinka zuwa". "Sure dear"... Sallama tayi masa.. Chucu tace "kedawa".. "Yaya farouq ne wlh bakiji yanda na damuba tafiyar nan dayayi".. Zuciyar chuchu tayi wata irin bugawa.. Lokaci daya kuma taji relief data tuna cewa farouq shi mutum ne na mutane dan inde kana tare dashi dole kaji ya shiga ranka sbd ya damu da damuwar mutane... Ana gobe Fannah zata tafi wuni sukayi a gidan baffa ita kanta tasan zatayi missing dinsu ita kanta setake jinta wani iri wai ynx itama kamar maryam haka zata rika zuwa kuma bada su mummy ba hisam ma har ansakasa wata sch din anan har gara ma daddy ze rinka zuwa duk da su mummyn suma bawai sun taso gabadaya bane... Tare da maryam suka tafi ko a flight maryam se dariya take mata ganin yanda tayi jugum jugum tana tsokanarta wai itama taji yanda akeji hararanta Fannah tayi.. Maryan ta ware idanu tana dariya.. "Do you think is easy kabar gidan ku da family dinka ka tafi wani waje karatu.. Ynx zakiji yanda akeji ai.".. Fannah de bata tanka taba ... Koda suka isa maryam ce tayi komai ita de Fannah na kwance.. Se dare nema tadan ware sanadiyyar video call da sukayi da daddy da mummy se kuma farouq.. Bamasu ba dayawa sunyi vedio call dasu taji dadi sosai yanda kowa ke nuna yy kewar ta da yanda suke kokarin bata kulawa... Ranar da sukaje makarantar memories dawaya sun dawo mata.. Ganin yanayin ta yasa maryam ta kama hannunta pls yakamata ki manta da komai ki fuskanci present.. Fannah tace "pls ko zamuje mu tambaya".. Maryam bata musa mata ba sbd ta kula da yanayin ta... Duk wanda sukasan ze san inda Amah yake sun tambaya amma amsar daya ce Amah baya England dan idan ze shigo seda dalili wato ko wani surgery ya kawosa...maryam ta rike hannun fannah tana wasa dashi kafin tace "inaso ki cire amah a ranki tunda har ga sultan nan"... Fannah ta fashe da kuka... "Maryam bazan iya ba I can't wlh ko dede da second daya son Amah be taba raguwa a raina ba se ma karuwa".. Har suka isa gida Fannah bata dena kuka ba.... Fannah ta ringa kallon motar dake parke a gaban apartment din.. Idan bazata mata ba kamar motar farouq wacce ya hau ranar data fara ganin sa..bude motar farouq yy ya fito.. Da sauri ta karasa wajensa ta fada jikinsa ta fashe da kuka.. Bubbuga bayan ta yy yana lallashin ta... Maryam ce taje ta bude masu suka shiga.. Da kyar ya samu tayi shiru maryam ce tayi masa bayanin dalilin kukan nata.. Farouq yy tagumi yana kallota.. Bayan farouq ya samu ta kwantar da hankalin ta har ta ware take cewa "wai yaya daga kano ka taho nan ya gyada mata "next week bani da wani tym dubai zan wuce shiyasa nace yakamata nazo na dan duba ki ... Fannah tayi farin ciki sosai da zuwan farouq dan ko ba komai damuwar ta dayawa ta kau.. Kwana biyu yayi snn ya koma Nigeria..... Fannah ji tayi babu dadi.. And daga nan sultan ma yazo shima taji dadin zuwan sa.. Har ya tafi.. Sukacigaba da maida hankali suna karatu.. Daddy ma yazo... Sultan baya sati biyu be zo mata ba.. Kuma tanajin dadin kulawar sa farouq ma kullum suna waya.. Ta fahimci wani abu a duk lokacin da sultan yaga suna waya da farouq mood dinsa yana canzawa shiyasa ta fara kiyayewa bata yarda suyi waya a gabansa kuma ko sau daya bata taba fada masa farouq na zuwan mata ba.. Sede abinda bata sani ba sultan ya sani.. Seda suka shafe 3months snn suka fara shirin komawa gida.. Ranar da zasu koma farin ciki wajen Fannah ba'a magana tayi missing mummy bata taba ko kwana daya babu ita ba se wnn karon.. sultan ne yazo ya dauke ta.. Sukayi bnkwana da maryam da yaya khaleefa yazo dauka.. He's was lyk "ki gaisar min da Jiddah".. To shknn zataji... Koda suka daho sultan yace "shi khaleefan son jiddah yake ne" Fannah ta Gyada kai "wlh ko mugun son ta yake amma tayi bris dashi".. Yace "son Amoon ya rufe mata idoh.. But da zataji tani data hakura da Amoon ta kama khaleefa tunda yana sonta".. Fannah tace "hakane".. Ya dube ta yace "nima gara azo ayi magana asaka bikin mu ko".... Murmushi kawai batare da tace komai ba.. Itama tana ganin hakan kawai ya kamata coz kila idan taga gidan wani zataje ta cire Amoon a ranta... Yace "kin amince?" Gyada masa kai tayi.. . Sosai sultan yy farin ciki har suka isa.. da gudu da fada gida ta rungume mom dinta..yanda kasan ta shekara bata ganta ba.. Hakama hisam.. Babu jimawa sega su yusrah da hafsa da fareeda sun shigo fannah taji dadi sosai chucu da ta ganta kamar tayi hauka... Dan tayi murnar ganinta over duk da suna yawan waya... Ranar Fannah bata samu kanta ba.. Dama su Jiddah suna America se gobe zasu dawo shiyasa .. Washe gari tare sukaje gidan small mom dinsu raheena suka kwana ita da chucu.. Sultan ne ya dauko su ya sauke chucu a gida snn ya ya kawo Fannah har gida.. Tare suka shigo Fannah ta wuce sama shi kuma ya tsaya yanawa tambayar hisam sch... Ta window Fannah taga farouq ya shigo gidan.. Cike da murna ta fito daga daki domin yi masa oyoyo.... Sultan na fita sukaci karo da farouq.. Mika masa hannu farouq yy.. Suka gaisa..farouq yace "tana ciki ne Fannahr".. Sultan yace "sure.. Farouq zanje na samu abie inaso a saka mana rana da ita ai hakan yy".. Sultan yace "sure yayi Allah ya taimaka"... "Ameen idan da gske kk" cewar sultan... Murmushi farouq yy snn ya kalli sultan tundaga sama zuwakasa yace "sultan why are you behaving kamar karamin yaro sbd mace naga kamar ka manta alakar dake tsakanin mu".. Sultan yace "farouq munafunta ta kake.. Ina sane da duk abinda kk duk zuwan da kake England wajen Fannah ina sane da kai".. Farouq ya harde hannu.. "Inaji ita din yar uwata ce".. Sultan ya dage gira daya "yar uwa kade kode wacce kk so".. Farouq yace "sultan na kula bakason zaman lpy yes inason Fannah.. Amma nafi son kwanciyar hankalin ta.. Shiyasa kaga bn shiga tsakanin ta da wanda takeso ba na barta kaima bn shiga tsakanin ku ba nabar ku.. But dana so wlh tun daga lokacin da ta amince zata aure ka ni kuma zan shiga tsakani na raba.. Wlh sultan kai baka fini son fannah ba kawai ni zaman lpy nake bukata".. "Farouq baka son zaman lpy da kanasonta da baka rinka bibiyarta ba".. A kufule farouq yace "sultan banason zaman lpy kayi abinda zakayi kuma inason Fannah har yau har gobe do ur worst".. Dan sultan ya fara kaisa bango... "Ai zaka gani ne a soon in kana sonta daka dena bibiyaryata... Juyawa farouq yayi yafita dan sultan ya bata masa mood dinsa. Ada yanajin ya hakura da fannah ammah sbd Abinda sultan ke masa a shirye yake daya nuna masa shi wane.. Sultanma bin bayansa yayi ransa bace... Fannah data gama jin komai.. Ta koma dakin ta ta fashe da kukan da take rikewa.. Ynx sbd ita yan uwa ke fada... Ynx sbd farin cikin ta farouq ya hakura da tasa soyayyar ya barwa sultan.. Ta runtse idanu "why is sultan behaving lyk dis".. Tabbass Koda ace tanason sultan yau seta rabu dashi.. Gara ma farouq tunda shine ke tausayin ta yake son zaman lpy.. Ta runtse idanu tana hango farouq... Ko sau daya be taba nuna damuwar sa akanta ba.. Lallai inde haka suke wnn fadan farouq yy hakuri.. Ynx kuma zega ribar hakuri dan ta fasa auren sultan farouq zata aura... " ta kwanta tana kuka sosai... A ranar farouq ya samu Abie dinsa da maganar yanason auren Fannah... Abie ya rinka kallon sa snn yace. "My son are you ohk ko bakasan zancen su da sultan ba"... Nasani Abie but tun kafin ya so ta nake son ta... Abbie ya rinka kallon sa... Can yace "tashi ka tafi I will think about it".. Tashi farouq yayi ya fita.. Abie ya dubi mamie. Me kika fahimta da yaron nan".. Dan murmushi mamie tayi "na dade da sanin haka.. Sede na dauka ya hakura amma bnsan dalilinsa nayin haka ba tukunna.... Fannah ta fito tare da Hisam babu tambayar da Mummy bata mata ba ta fada mata dalilin kukanta amma taki.. Shiyasa ta korota.. Tana ganin farouq daya fito daga gida ganin su yayo inda suke shiyasa tayi hanyar gidan su farida.. Kiranta yy ta tsaya batare data juyo ba... Ya karasa kusa da ita ganin yanayinta yasa yace "meke damunki".. Juyowa tayi tace "babu abinda zakuce mun ynx ni har na isa na hadaku fada" seta fashe da kuka "jiya duk naji maganganin ku kaida yaya sultan.. Kuma kasani nafasa auren sultan kai zan aura".. Daga haka ta shige gidan su farida tana kuka.. Jimm farouq yayi zuciyar sa nayi masa babu dadi.. Se kuma ya kama hannun Hisam suka shige gidan baffa.. Dakin fareeda ta shiga.. Bata ciki sede karar ruwa a toilet.. Zaunawa tayi saman gadon ta tana share hawaye.. Idon Fannah ya sauka akan wani diary me kyau vaneesa ta taba bata kalar sa janyosa tayi tana dubawa.. Kafin ta bude a hankali tana dubawa tafi kusan kusan minti uku kafin fareeda ta fito.. Turus fareeda ta tsaya ganin ta da wnn diary din jiya dashi ta kwana ta manta yau bata dauke ba.. Gabanta ya dunga faduwa.. Fannah ta dago idanun ta cike da hawaye.. "Fareeda is this real?".. Da sauri fareeda ta girgiza kai tana kokarin kabar diary.. Fannah ta fisge "you mean duk wnn da kk fadamun kinaso dama ba wani bane sultan ne amma baki taba fadamin ba fareeda wane irin kallo kikemun ne"... "No Fannah don't quote me wrong". Fannah ta fashe da kuka sosai.. "Na shiga uku da wane zanji.. Wlh na fasa auren sultan.. ".. Fareeda ta riko hannun ta "pls Fannah ki tsaya ki saurareni ni na hakura da sultan tunda ke yake so ni na hakura ".. Kuka Fannah take sosai ta fizge hannun ta daga rikon da fareeda ta mata.. Ita tayama zata auri sultan wlh ta hakura dashi.. Daga haka ta fice tana kuka hankali tashe.. Gida ta wuce ... Dan gaba daya hankalin ta ya tashi.. Karo ta kusa ci da daddy ze fito... Hankali tashe yake tambayar ta lpy sbd yanda yaga tana kuka.. Ta fada jikinsa "daddy na fasa auren sultan bazan aure sa ba bazan iya ba daddy..." Da confusion ya jata suka zauna saman kujera ya kwantar da ita a shoulder dinsa seda yabari tayi me isar ta snn yace "now tell me meya faru".. Nan tayi masa bayani na komai da yake faruwa.. Shi kansa daddy kasa magana yayi sede yace taje ze duba lamarin.. Amma seda ya tabbatar tayi breakfast snn ya fita.. Ko a ranar duk yanda farouq ko fareeda suka so ganta ki yarda tayi.... Tsab abiee ya gama fadawa yan uwansa yanda sukayi da farouq, nan ma daddy ya fada masa yanda sukayi da Fannah.. Dadd yace "ikon Allah but ya kuke ganin za'ayi..." Mom tace "akira su muji ta bakin su".. Nan da nan kowa yy kiran dan sa... Farouq ne ya fara zuwa se sultan.. Sultan na shigowa seda gabansa ya fadi ganin harda farouq... Abbu ne yace "farouq maimata abinda kaje kafadawa mahaifinka".. Babu bata lokaci ya fada.. Sultan ya dinga kallonsa.. Dad yace "kana da labarin cewa Fannah tace ta fasa auren ka".. Wnn karon ba sultan kade ba har farouq seda ya dago... Abie yace "sure tace farouq zata aura.. Snn kuma fareeda na sonka baka taba sanar mana ba".. Sultan ya dago with shock.. Dama har ynx fareeda na sonsa.. Shi besan da wnn zancen ba tabbas yaso fareeda tun besa mene so ba Amma ynx Fannah yake so kuma bayajin ze iya barwa koda Amoon ne bare farouq".... More comments more typing...... Urs ✨✨✨ Nafeesatuu....😍😍 *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (21)✨ Sultan ya girgiza kai... "Bnsani ba nima Abbie se ynx"... Dad yace "to ynx ka sani kana sonta koko"... Sultan ya runtse idanu zuciyar sa na beating ... Mom tace "magana fa ake maka".. Sultan ya sunkuyar da kansa.. "Inason fannah sosai Abbie"..... Daddy de kallon su kawai yake bece komai ba.. But yafi jin farouq din tunda diyar sa tace shi take so sede baze ce komai ba se abinda yan uwansa suka yanke..... Abbu ne yace "ku tashi kuje zamu neme ku"..... Tashi duk sukayi suka fita .. Dad yace "yakamata a duba lamarin nan".. Abie yace "tabbas tun kafin azo a fara samun matsala.. Ya maganar shi Aliyun"... Dad yace "ranar ita yau zasu dawo inshaallahu"...Abu yace "inshaallahu se asan abunyi zuwa dawowar tasa... Farouq na fitowa sultan ya tare sa.. Hakan yasa farouq ya tsaya yana masa wani kallo . sultan ya tape hannu "well aikin ka yayi kyau sosai kaje ka fadawa su Abie and bn san me kafadawa fannah ba da har tace ta fasa aure na... But let me tell you ynx aka fara wasan na rabata da Amah ma bare kai"... Farouq yayi wani murmushi... Snn yace "I don't knw what you're turning to usman but am ready for you zan nuna maka kaiba komai bane" daga haka ya wuce yabar sultan... Wani murmushi yy kafin ya koma ciki..... Fannah ta dago tana kallon fareeda data shigo dakin ta.. Tun jiya takeso su hadu amma Fannah taki bada damar hakan... fareeda ta jingina da kofa tana kallon Fannah... Can tace "why did you did that".. Fannah na kallon ta tace "menayi",. Fareeda ta lumshe idanu. "Idan ma kin hakura da sultan sbd nine da bakiyi hakaba dan ni na hakura dashi sbd sultan ke yakeso bani ba".... Fannah tace "ko sultan ni yake so ko bani yakeso ba kisani na hakura da sultan bazan aure sa ba"... Fareeda ta girgiza kai.. "Dan Allah idan ma sbd ni kikayi haka Fannah ki janye"... Tashi Fannah tayi ta kamo hannun ta seda suka zauna saman gado snn tace "tell me baki son sultan ne kome nasan kina sonsa"... Fareeda yace "yes Fannah I love him tunda na taso shi zuciyata ta fara so dashi kade na taba soyayya but ni naja sultan ya barni.. Ko ynx yace baya sona bazan ga laifin sa ba"..... Dan murmushi Fannah tayi zuciyar ta nayi mata babu dadi haka kawai taji haushin sultan take Ji kodon maganganun da taji yana fadawa farouq knn kansa kawai ya sani..".. Ta dubi fareeda "inshaallahu sekin auri sultan din da kika bata nakin kula kowa baze tafi abanxa ba". Zatayi magana Fannah ta rufe mata baki..... Shiru Fareeda tayi tana sauke kananun ajiyar zuciya... Da fareeda zata tafi har bakin gate ta rakata.. Sultan da shigowar sa knn.. Fannah na ganinsa tayiwa fareeda sallama ta koma cike da jin haushinsa... Fareeda tayi kasa da kanta zuciyar ta na bugawa ta wuce sa... Ya bita da kallo yama rasa tunanin da zeyi....a hankali ya shiga gidanasu Fannah ya aika me gadi ya kirata.. Sakon data aiko masa shine bazata zo ba... Sultan ya koma zuciyar sa babu dadi.. Wajen mom ya tafi.. Yana zuwa ya marairaice mata... "Mom Fannah bata kulani..".. Mom ta ture sa kaini rabu dani kar kusamin damuwa dawa zanji kai ko yusrah... Sultan bece komai ba ya tashi ya wuce daki... Mom ta bisa da kallo.. Yusrah bataji dadin abinda Fannah tayi ba dan haka kawai taji tana taya yayanta kishi kodan sbd damuwar daya shiga kwana biyu.. Ita ba wai bata son farouq ba amma dalilin ta takeson sani... Koda ta samu Fannah da maganar.. Hakuri kawai ta bata cewa baxata iya hada kanta da fareeda ba ta barmata ai tare ta gansu.. Yusrah taji dadin maganar.. She wish ace jiddah zata iya mata haka amma tasan ko dame take yawo jiddah bazata iya barmata Amoon ba... Yusrah tace "kin kyauta Fannah amma inaso ki sani yaya sultan na sonki.. Sede ina bayan ki akan abinda kikayi abinda nida jiddah dani muka kasayi knn.. Fannah inason yaya Amoon wlh da zan iya barwa jiddah shi da tuni na barmata".. Yusrah ta share hawaye ... Fannah tace "ki dena kuka inshaallahu komai ze dedeta".. Yusrah tace "wnn kukan da nake kadan ne akan idan yaya Amoon ya dawo.. Duk da inaso ya dawo amma ina tsoransa.. Fannah dan Allah idan har taku tazo daya da yaya Amoon ki fada masa wlh ina sonsa kuma zan iya yin kome akansa".. Sosai Fannah taji yusrah ta bata tausayi ita da jidda bata san Wanda yafi son Amoon din nan ba... Ba sultan ba harta farouq Fannah tayi masa wuyar gani dan gaba daya ta tattara su ta share ko wayar su bata dauka gashi bata zuwa ko ina ko gidan baffa zataje seta daidaici duk sun fita snn take zuwa gaisar dasu mama... Daddy da mummy sun lura da yanayin ta.. Shi kansa sultan saukin dayasamu shine ganin har farouq ma bata kulasa... Ynx ma haka seda ta daidaici basu nan snn taje ta gaisar dasu mama sama sama suka gaisa ta fito sbd bata ayi mata maganar.. Tana fitowa suka hadu da farouq shi kuma ze fito... Kasa tayi da kanta ta raba ta gefensa zata wuce ya kamo hannun ta.. "Fannah nayi maki wani laifi ne".. Fannah ta fashe da kuka "yaya farouq meyasa ka boyemun abinda faruwa ynx nan duk sbd ni kuke fada kaida yaya sultan"... Yace "look ki saurareni ni bnyi fada da sultan ba sbd ke kawai shine ke takalata ko kishi yake bn sani ba amma bana shiga harkan sa akan maganar yes I love you tun ranar dana fara ganin ki but I want the best for you tunda zuciyar ki na tare da wani I have nothing to do than to support you wnn shine son da zan iya nuna maki but abinda sultan yake mun yayi yawa shiyasa zan nuna masa iyakar sa".. Fannah ta rika kallon farouq hakika ya cika mutum me adalci da tausayi da kowa irinsa ne da anji dadi... Tace "yaya farouq kai zan aura na hakura da sultan".. Dan murmushi yy "ohk naji to yimun murmushi mana.. Rufe fuskar ta tayi yace "ohk muje na rakaki".. Tare suka taho.. Haka kawai Fannah taji ta dan samu wani relief.. Har gida ya rakata snn ya dawo.... Dad ne zaune a wani dan karamin parlo dake gidansa wanda yaji kayan more rayuwa tare da ilansa suna break daddy dake cike da fada.. Ya karashe maganar dayake "nide na fada maka kar kawuce ranar danace maka".. Daga haka ya katse wayar sa yace "wlh Aliyu bazai maidamu wawaye ba.. Idan har ya wuce ranar danace masa sena saba masa".. Mammah tace "inshaallahu baze tsallakeba kasan de baya tsallake maganar ka".. Dadd yace "inde har yasan dalilin zuwan ai ze iya zillewa".. Mammah tace "amma kana ganin Aliyu ze amince da abinda kuke shirin yi"... Dad ya mata wani kallo "ai se yaki tunda ya haifemu.. Dama duk abinda yakeyi nasan harda karin hadin bakin ki".. Mammah tace "ni kuma duk abinda yake inace halin ka ya dauko..kuma kasani Aliyu yace mun akwai wacce yake so.. Dama babu toh kila ya yarda da kudirin ku amma tunda har ya bude baki ya fada nasan baze amince da wata ba".. "Tunda shiya haifemu ai seya ki amincewa".. Itade mammah bata ce komai ba... Dad yace "ynx wata Matsala ce ma ta taso".. Mammah ta kallesa matsalar mene" nan Dadd ya kwashe komai yanda sukayi da Akan zancen Fannah.. Tun kafin ya gama chucu take zufa hankali tashe .. Excusing kanta tayi.. Ta tashi wai zataje toilet ... Aikam tana shiga ta fashe da kuka... Ynx duk dakonn soyayyar farouq da take.. Har an fara maganar sa da wata ba itaba.. Ta fashe da kuka hakika Fannah mutum ce kuma tayi alkawarin hakura da farouq inde har zasu zauna lpy da Fannah but dole ta nisanta kanta da Fannah da kuma farouq dan ta samu damar bawa zuciyar ta hakuri.. Duk yanda sultan yaso su hadu da Fannah taki yarda babban tashin hankalin sa shine yanda yaga ynx suna haduwa da farouq alamun sun shirya knn .. Fannah kau tana sane da yanda sultan ke se su hadu amma take dodging dinsa... Ko fareeda ma ynx basu haduwa.. Chucu ce ynx bata gani... Zaune take a wani dan karamin garding dake gidan su taji anyi mata sallama daga kai tayi ta kallesa kallo daya ta dauke kai.. Cki cki ta amsa sallamar sa.. kujerar dake kallon ta ya zauna... Yace "shin dama Fannah so na zama kiyayya.. Sonki nake fa" ba tare data kallesa ba tace "ina amfanin son dazaka ka rinka fada da dan uwanka akai na"... Ya tabe "baki wnn dalilin ne yasa kikace kin fasa aure na knn".. Tace "sure bashi kade ba" yace "sbd fareeda".. Tace "sure banason samun matsala da kowa"... Yace "amma ki sani ina sonki kuma duk abinda nayi sbd inasonki ne"... "Yaya sultan koda inasonka zan hakura kodan sbd fareeda".. Yace "well inde ko sbd fareeda kika rabu dani kika amince da farouq to ki sani chucu tanason farouq"... Fannah ta rinka kallon sa without blinking yace "yes chucu nason farouq fiyema da son da fareeda kemun kuma kisani ina sonki ina kishinki shiyasa nake kasa jurewa idan farouq na shige maki"... Daga haka ya fice yabar ta da tunani iri iri a ranta... Knn shiyasa chucu ta dena neman ta duk sbd da wnn dafe kai tayi sbd yanda taji yana sara mata. Se kuma ta mike da sauri... Hijab dinta ta dauka ta fito domin zuwa gidan su chucu.. Ganin farouq da sadeeq sun fito daga gidan baffa yasa ta karasa wajen su da sauri idanun ta cike da hawaye... Kallon ta suka dungayi harta Kara so... "Yaya farouq ashe dama chucu nasonka bn sani ba baka taba fadamun ba.. Kasa zata kullaceni".. Farouq ya rinka kallon ta dan shi be fahimce ta ba.. Sadeeq ne yace "ya akai kika san da zancen nan".. Fannah ta fashe da kuka kun sani shine kuka boyemun... Wucesu tayi gidan su chucu ta shiga suka bi bayan ta.. A balcony ta iske chucu zaune pressing her phone.. A yanayin da chucu taga Fannah seda gaban ta ya fadi... Fannah tace "pls meyasa kuke boyemun abu kamar ni ba er uwarku ba knn shine dalilin dayasa kikabar nemana... Fannah ta share hawaye.. Dan Allah kiyi hakuri nafasa auren kowa daga cikin su.. Kiyi hakuri bn sani ba" daga haka ta fice tana kuka sosai.. Chucu ta rinka bin sadeeq daya shigo da kallo.. Ya girgiza mata kai alamar bashi ya fada ba.. Snn ta dubi farouq da yake ta kallon da... Dan share guntun hawayen ta tayi tace "yaya farouq ina sonka tun can har yau sonka be ragu a raina ba kullum duniya da sonka nake kwana nake tashi but ynx sbd da Fannah yasa na hakura kana son Fannah itama naga kamar ta aminta da kai.. Babu abinda bazan iya yi mata ba shiyasa na hakura na barwa zuciya ta bayan sadeeq da yaya Amoon babu wanda yasan da wnn zancen.. Wlh yaya farouq na hakura bana son wani tashin hankali... Daga haka ta shige ciki tana kuka sosai.. Farouq ya rinka kallon sadeeq.. Shi be taba sanin da zancen nan ba..... Fannah tana zuwa dakin daddyn ta tafi ta fada masa komai.. Shi kansa hankalinsa ya tashi dakyar ya samu ya lallashe ta.. Washe garin ranar bayan angama breakfast abie ya bukaci ganin su Fannah dasu farouq.. Duk sun halitta wajen.. Nan abie ya tambayeta.. Tayi masu bayanin komai snn karshe da fadin ita da fasa auren kowa a cikin su tanada Amah shi take so... Abbu ne yace "bnd abinki ai bazamu tsaya jiran wanda bamu san ranar zuwan sa ba ki sani kefa mace ce... Sultan ne yace "Abbu wlh inasonta zan aure ta.. Fareeda ta rinka kallonsa.. Bama ita ba kowa na wajen.. Kafin Abie yace "ku tashi kuje zamu duba lamarin".. Fannah ce ta fara fita dan bata son haduwa da kowa cikin su... Jikin chucu yayi sanyi sosai.. Tasan Fannah ta dauka ada gaba ta dauka da ita bata san ba haka bane.. Dole taje ta bata hakuri suyi magana amma seta huce.. Ranar Fannah kulle daki tayi ta kashe wayar ta dan bata son ganin kowa... Sema da daddare ne takejin lvrin wai Amoon da Saleem sun dawo wajen su daddy.... Wai idan ya natsu zuwa jibi zasu zauna akan maganar sa shida su yusrah.. Fannah de batace komai ba.. Dan ita bama Amoon ba kowa ma bata son haduwa dashi... Washe gari small mom tazo.. Seda tazo snn Fannah tadan sake.. Dan mom dinma dakin Fannah ta sauka kuma sosai ta zauna domin kwantar mata da hankali har Fannah ta sake.. Koda zata tafi se Fannah tace zata binta zatayi hakan kau akayi tare suka tafi.. Har ranar bata kunna wayar ta ba sede taje gidan small mom din tata.. Shima seda daddare.. Taci karo sosai da messages din su chucu na bn hakuri da su farouq Fannah ta runtse idanun ta ita kanta tasan tana son yan uwanta.. Matsalar nan ce bata so.. Amah ne ya fado mata tayi murmushi she wish ace ya dawo rayuwar ta da duk ta huta da wnn ruguntsimin... Washe gari bayan la'asar small mom tasa driver ya maida fannah gida.. Bayan sun gaisa da mummy tace "yakamata kije wajen sumayya sau uku tana zuwa baki nan.. Pls fannah take things easy".. Fannah ta mike bari naje mummy.. Tashi tayi ta nufi gidan su chucu.. A balcony suka hadu da yusrah ta fito tana kuka.. Tana ganin fannah ta fada jikin ta.. "Fannah yaya Amoon baya sona kwanan sa biyu tunda ya dawo ko kallo bn ishesa ba bare yamun magana". Fannah da shaf tama manta da wani Amoon ya dawo tace "zomuje ciki to".. Yusrah ta girgiza kai "no bazanje ba idan kin fito zamuyi magana.. Daga haka ta wuce tabar fannah gaban ta na faduwa dan ita tun kafin ma taga Amoon din nan tsoransa take ji.. A hankali ta shiga da sallama.. Babu kowa cikin parlor se wani matashi me kama da mammah.. Fannah ta rinka kallon sa dan a tunaninta ko shine Amoon din.. Tace "yaya Amoon brk da zuwa".. Ya ware idanu.. "Amoon kuma saleem de kin wuni lpy sistern mu".. Dan murmushi tayi yace "tun ranar da muka dawo nake nemanki wai baki nan"... Ta gyada kai... "Chucu fa".. Ya nuna mata sama tana dakin mammah.. Ta juya knn zata nufi stairs taja wani burki.. Sbd kamshin turaren da taji irin na Amah... Lokaci daya kuma ta sauke idonta a kansa.. Yana sauka steps din a hankali.. Sanye yake cikin wasu milk kaya masu taushi da suka dace da fatar jikin sa data kara wani haske rigar me gageren hannun wandon kuma 3quater.. Kafarsa sanye da wani sleepers me taushi.. Ta daga idanun ta a hankali tana kallon fuskar sa... Fannah daskarewa tayi a tsaye wnn ai ba wani bane Amah dinta ne babu abinda ya canza da zata kasa gane masa sede kyau da haske daya kara.. To me yake anan.. Kode shine Amoon din kar de ace mata Amah dinta shine Amoon din da ake magana... Abubuwa dayawa suka rinka dawo mata ta rasa wane tunani zatayi.. Ta ringa binsa da kallo shiko kallo daya yayi mata ya dauke kai... Fannah ji tayi miyan bakin ta ya daskare.. Dakyar ta iya hada maganar bakin ta tace "Dr Amah".. Tsayawa yy tare da juyowa yana kallon ta.. Kafin a hankali yace "yes".. With shock fannah take kallon sa ganin yanda yake mata magana kamar be gane ta ba kode ba shi bane.. Amma idan ba shi bane yaza'ayi ya amsa sunan data kirasa... Tace "dama kaine Amoon Radda" dining ya tafi ya zauna kafin ya dago yana zuba mata lumsassun idanunta yace "sure nine did you knw me?".. Wani dumm fannah taji ganin tambayar da yake mata cikin rawar murya tace "you mean baka gane ni ba har ka manta dani Aliyuu"... Dan rolling eyes yy kafin a hankali yace "did i knw you.." Fannah ta fara ja da baya gaban ta mugun faduwa yace "wait but ur face looks familiar kamar na sanki ko".... Fashewa da kuka fannah tayi ta juya ta fita da gudu.. Saleem ya kalli yayan nasa "but why did you do that thought you're waiting for this day kuma ka nuna baka gane taba".. Chucu take bakin stairs ta karaso da sauri.. Tana zare ido cike da mmki tace "Yaya dama kaine Aliyun da Fannah ke magana"... Kallon su yayi gaba daya kafin yace "sure nine". Kamar zatayi kuka tace "but why did you do that. Lyk yanda ta damu da kai be kamata ka mata haka ba she love you".. Dan tabe baki yayi "I have to punish her she give a door for mens"... Chucu ta girgiza kai "no wlh har gobe Fannah na sonka" yace "iknw but I have to punish her.. I never fall for any girl except Fannah..I love only her.. I never give a door for others. So yanda nake son ta ita kade itama ni kade zataso Sbd itadin tawa ce ni kade ita din mallaki na ce.. Babu kuma wanda ya isa ya rabani da ita.. Bama sultan ba kowaye yace ze shiga gona ta seya gane kurinsa" .... More comments more typing Urs ✨✨✨ Nafisatu...😍😍 *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (22)✨ Amoon ya kurbi tea din kadan yana kallon chucu da itama shi take kallo... Ya dage gira "what?".. Chucu da langwabar da kai "yaya Fannah ta damu sosai da kai nasan hankalinta yayi mugun tashi daka nuna baka gane ta ba...".. Dan murmushi Amoon yayi kadan shi kansa yasan bakaramar juriya yayi ba wnn er rabuwar da sukayi.. Sede wnn kadan ce akan wacce yayi a baya.. Ya dubi chucu da har ynx idon ta na kansa yace "na fara son fannah tun kafin tasan kanta.. I loved her for over 19yrs.. And I still love her today and always...and luckily she love me too".. Chucu ta zauna tayi tagumi "to yaya hope de kaji abinda su Abie suke shiryawa ko.".. Dan tabe baki yayi be kuma ce komai ba.. Sanin baze sake magana ba yasa tayi gumm da bakin ta.... Sa'ar Fannah daya har ta isa dakin ta bata hadu da kowa ba . da alama ma gidan babu kowa kilan ma mummy tana gidan Baffah.. Yanda zuciyar fannah ke mugun bugawa abun ba'a magana.. Bata taba shiga tashin hankali da rudani irin na yau ba.. Tama rasa wane tunanin zatayi se zagaye daki take tana hawaye.. Karshe ma durkushewa tayi ta dafe kai ta fashe da kuka.. Idan kaga fannah a lokacin seka dauka mutuwa aka mata.. Gaba daya ta rude... Tsayawa tayi tana demonstrating da hannu ta tana fadin "Aliyu Ahmad Amah shine Amoon?".. Girgiza kai tayi har lokacin tana kuka se kuma tacigaba da fadin "and that same Amah is the Amoon yusrah and jiddah talking About.they are not talking to each other because of that Amoon.. And Amoon is Amah, the person I love and want to spent my lyf wit" ta dafe kai tana kuka domin duk wnn bayanin da takewa kanta ta kasa fahimtar sa... Can kuma ta tsaya "so Aliyu is my cousin brother all rayuwar da mukayi dama he's my cousin. Nayi rayuwa da dan uwana batare da na sani ba"... Sake fashewa tayi da kuka.. Ynx ta fara fahimtar komai ynx komai yake ware mata yanda zata fahimce shi... Kifa kanta tayi jikin gado tana kuka sosai .. Zuciyar ta nayi mata wani irin zafi kanta ya daure gaba daya.. Ita ama kauda maganar su jiddah yanda ya nuna be gane taba shine babban tashin hankalin ta.. Kode bashi bane? ta tambayi kanta.. Sekuma ta fashe da kuka wlh shine wlh wlh wnn amah dinta ne dan duk ynx kanta ke warwarewa wanda da ada ne zata gane dan uwanta ne .. But abinda ta kasa ganewa mantawa yayi da ita kome bayan tafiyar.. Inde ko hakane ya zama babban mayaudari".... Jin kamar shigowar mummy ne yasa ta shige toilet da sauri ta kunna tab.. Mum jin karar ruwa yasa ta fita .. Fannah ta rinka kallon kanta ta cikin mirror maganganun Aliyun ta wanda a yau ta sansa da suna Amoon suna da mata.. "Yes", "sure nine did you know me?", "did I knw you", "wait but ur face looks familiar kamar na sanki ko?".. Ta share hawayen da sukaki tsaya mata.. Ta dade tana hasaso ranar da zasu hadu irin farin cikin da zasuyi idan sunga juna ranar da zata fara fada masa tana sonsa da irin farin cikin da zeyi.. Amma wadan nan kalmomin sune suka fara fita daga bakin sa.. Everything happened suddenly.. Knn jiran data masa duk abanxa ze tashi knn ta runtse idanu tanajin zafi sosai a zuciyar ta ga kanta dake wani irin sara mata tanajin kamar zatayi zazzabi... Wanka tayi bayan ta fito ta shirya cikin kaya marasa nauyi ta kwanta ta rufa sbd wani irn sanyi da takeji ga wani matsanaicin ciwon kai... Ita zafin da take ji a kirjin ta yafi damun ta..... Kafin kace mene zazzabi me zafi ya rufeta.. Mummy ce ta shigo dakin domin tasa taci dinner sbd tana ta kiran wayar ta bata pinking.. Ganin yanayin ta ne yasa mummy karasowa da sauri "fannah are you ohk".. Fannah ta kamo hannun mummy pls mummy kaina ciwo yake mun kirjina ma haka.. Mummy pls ki bani magani... Ganin yanda take ne yasa mummy kiran daddy.. Tare da doctor daddy ya dawo.. Sbd yanda take kukan ne yasa doctor yi mata allurar bacci.. Bayan doctor ya gama gwaje gwajensa ya juyo yana kallon su mummy yace "se kunkula sosai sbd tana tare da damuwa and if care is not taking jininta ze iya hawa.. Sosai hankalin su ya tashi.. Daddy ya dafe kai.. "I knw is all because of this Amah but dole ta koyi rashin sa bamu san lokacin dawowar sa ba so jiran bashi da amfani amma dole nasan abunyi sbd lpyr ya'ta. Mummy ta gyada kai tana hawaye se can cikin dare ta farka.. Ta rage radadin da kirjin ta ke mata sede ciwon kai da zazzabi snn tana da kuka.. Batayuwa mummy musu ba taci abinci ganin duk yanda hankalin mummy ya tashi magani tasha snn ta wani baccin ya sake dauketa ganin yanda take sauke numfashi ne da zufar da take yasa hankalin mummy kwanciya... Washe gari koda ta tashi babu ciwon kan babu zazzabin sede ciwon kai snn hawaye sunki tsaya mata har jikinta babu karfi.. Ganin yanda ta dan warware ne yasa hankalin daddy kwanciya.. Da beso taje breakfast din yau da ake tare da baffa ba but ganin hakan ze rage mata tunani yasa yace ta shirya suje.. Fannah bata son zuwa amma sbd batayiwa daddy musu yasa ta shirya da kyar dan jikin ta babu dadi... Kallo daya zakayiwa baffa da yaransa kasan suna cikin farin ciki sbd yau kowa nan nan.. Fannah de iyayenata kawai dasu Baffah ta gaisar amma ko su farouq bata kalla ba bare su fareeda.. Ta kifa kanta sbd wani sabon zazzabi da take ji.. Ganin bata lafiya kowa sannu yake mata.. Fannah ta kula kowa na wajen Amma bnd Amah wato Amoon tafara yarda da jin kan nasa da ake fada.. Ada tana mmki idan ana fadin halin Amoon Amma ynx bata mmkin haka dan tasan Amah zeyi abinda yafi haka ma tunda gashi yazo mata da wani sabon abin mmkin.. Fannah kasa cin abincin tayi sbd yanda bakin ta babu dadi besides tashi zuciyar ta take ma taki yarda ta kalli su sultan duk da tanajin idanun su akanta... Chucu kuwa datasan dalili duk se tausayin fannah yakamata... Baffa ne ya dago kai yana kallon kowa kafin yace "bnga gadanga ba karde ace da safen nan ya koma yawon nasa da baya karewa".. Umma ta tafe baki.. "Yana can dakina kwance shifa wani zubin seyayi ta abu kamar mace"... Duk dariya akayi bnd sultan da fannah da gaban ta ya fadi.. Shi kansa sultan gabansa faduwa yayi sbd tunda Amoon ya dawo be yarda sun hadu ba.. Kuma yana kula cewa be hadu da fannah ba... Baffa yace "chucu taje ta kirasa" babu jimawa ta dawo "wai yana zuwa"... Kusan five minutes segasa ya fito sanye da kananun kaya a hankali yake tafiya yana dan lumshe idanu ya wani marairaice fuska kamar wani karamin yaro.. Fannah tayi kasa da kanta bugun zuciyar ta na karuwa yanda tayi din ne yasa sultan shiga wasuwasi na tunanin kode ba Amoon bane Amah din ko kuma da dalilinda basu sani b... Lokaci daya kamshin turarensa ya cika wajen kowa ya bisa da kallo barin jiddah da yusrah da suke ji Kamar suje su rungume sa yan months din nan da suka dauka basu gansa ba se sukaga ya kara wani kyau.. Amoon ya hada duk wasu qualities da mace zata rude a kansa kallo daya yayiwa Fannah da kanta ke kasa ya dauke kai kusa da baffa yaje ya zauna baffa ya rankwashi kansa Allah "ya shiryamun kai gadanga..".. Amoon ya gaisar da iyayen nasa suka amsa suna tambayar sa aiki... Mom ce ta dubi Fannah "my daughter ki tashi kici abinci kinji.." Fannah ta dago ganta dukda yanda zuciyar ta ke bugawa ta jure.. Ga shi jikin ta ya dauki wani irin zafi ga ciwon kai.. Mom ta hada mata tea ta mika mata.. Karba tayi ta dan sha a hankali.. Dagowa tayi suka hada idanu dashi.. Bata san lokacin da wani tari ya kufce mata ba.. Lokaci daya kuma ta fara kwara Amai .. Da sauri daddy yayi kanta..kakarin Amai take gashi cikinta babu komai fashewa da kuka tayi tana rike daddy da mom dake dafe ta ita... Baffa ne yace a shiga da ita dakin sa.. Daddy ne ya dauketa ya kaita ya kwantar da ita.. Hankalin su duk ya tashi.. Duk afkawa sukayi dakin.. Suna mata sannu.. Itakam kuka takeyi sosai zuciyar ta tayi mata wani nauyi.. Dadd ne yace "bari nayiwa Amoon magana zezo ya duba ta... mom tace ayi excusing dinsa.. Duk fita su daddy da su farouq sukayi.. Hakanan sultan yaji baya son fita ya barta da Amoon... Amoon na zaune har lokacin a dining duk suka fito .. Saleem ne ya mika masa first aid⛑ box dinsa daya dauko masa a gida.. Karba yayi ya mike ya shiga dakin Baffa.. Sultan ya amsa sallamar sa kamar yanda yayita wato ciki ciki..... Fannah kam rawar sanyi kawai take kirjin ta na wani irin bugawa... Kamar Amoon bega sultan ba ya dauki blanket ya rufa mata.. Sultan ma bece dashi kala ba ya neme kujera ya zaunta pressing his phone.. Amoon ya tabe baki tabbas ya yarda cewa sultan ya gane shine Amah din da take magana.. Ba tare da Amoon ya kallesa ba yace "can you excuse me pls".. "You can do ur work don't consine me"... Sultan ya fada ba tare da shima ya kallesa.. Amoon yace "asin?. Usman I want do my work so give me space".. Sultan yace "am going no where do everything in my present"... Amoon na masa wani kallo yace "you as who?".. Sultan yace "her husband to be".. Maganar ta daki zuciyar Amoon Amma seya dake yace "oh I see and she love you ryt?".. Shiru sultan yayi Amoon yace "ko kaine kade ke sonta?" Sultan yace "Amoon".. Amoon ya dage gira "what? sultan just understand Fannah love someone not you.. She loves Amah and..wnnn Amahm ba kowa bane Amoon ne.. Yes nine Amah and I'm back so get this to ur head". Sultan na masa wani kallo "ka dawo seme"... Ba tare da Amoon ya kallesa ba ya juya ga Fannah dake hawaye duk tanajinsu.. Dan dafa kanta yayi yaji zafi sosai.."cikin ransa yaji tausayin ta sosai..".. A hankali yace "babee".. Babu shiri fannah ta bude idon ta daura kan Amoon.. Fashewa tayi da kuka.. Sultan yace "Amoon do ur work bakaga condition dinta bane".. Amoon ya dage gira daya "bakasan nine maganin ba? Oh I understand ka tsaya nan ne sbd kana tunanin sbd da kai take wnn rashin lpyr?" Sultan ya dunga kallon sa zuciyar sa na tafarfasa.. Amoon tace "yes mana nasan kila tunanin da kake knn" Amoon yayi murmushi "kai baka isa ta saka ka a ranta ba sbd zuciyar ta bataka bace.. Bama zuciyar ta kade ba.. But the whole Fannah da kake gani mallakin Amoon ce..so pls give us space ohk zan duba mata ta"... Cike da fushi yace "Amoonnn.. Inaso ka sani duk abinda kakeji dashi nima dede nake da kai"... Daga haka ya fice ya barsu... Amoon ya juya ga Fannah yana kallon ta yana ganin yanda hawaye ke zuba a idanun ta a hankali a karasa kusa da ita.. Ruwa ya dauka ya kara mata dukda yanda Fannah take tsoran Allura ko motsi bayi ba har ya gama abinda ze yi bata bude idanu ba.. Seda taji shiru shiru snn ta bude carab suka hada idanu.. And he give her a best smile wanda babu shiri ta maida idon ta ta rufe... Wnn karin ruwan yasa Fannah taji dadin jikin ta a ranar gidan baffa ta kwana wajen mama kowa se zuwa yi mata sannu yake sultan da Amoon kau tun jiya bata kara ganin ko wannen su ba.. Amma duka maganganun da Amoon yayi suna kanta.. Knn ya gane ta to meyasa ya nuna be gane ba.. Hakanan taji wani bangare na zuciyar ta tadan samu sauki.. Amma duk da haka hankalin ta tashe yake.. Se dare snn daddy yazo ya dauke ta suka koma gida... Yusrah tace "yaya Amoon dan Allah koyayeni ka ringa saurara na wlh inasonka.. Kowa a family din nan yasan halin da nake ciki a kanka.. Wlh ko Fannah da kwanan nan muka hadu tasan yanda nake sonka ka tambayeta kaji... Amoon ya dago ya kalleta for the first tym.. Snn yace "eh ta fadamin".. Yusrah ta washe baki.. Dan Murmushi yy snn yace "sede na fada mata ita nake so bake ba ko jiddah".. Babu shiri yusrah ta mike "what" yace "yes ita nake so".. Ja baya ta farayi hankali tashe.. Sekuma ta fice da sauri bata tsaya ko ina ba se gidan su Fannah.. Fannah data fara samun sauki tana parlor tana cin abinci da mummy ta matsa mata ta dago tana kallon yusrah data shigo a hargitse.. Seda gaban Fannah ya fadi.. Yusrah ta ruga kusa da Fannah ta fashe da kuka "Fannah wani lvr naji wai kunyi magana da Amoon yace baya sona Ke yake so." Fannah ta rinka kallon yusrah gaban ta na faduwa... Yusrah ta cakumo kwalar ta.. Da gsk ne knn dan Allah kice mun karya ne... Mummy ta fito daga kitchen jin hayaniya... Da sauri Fannah ta fisge ta ruga wajen mummy ta rungume ta tare da fashewa da kuka... Hankali tashe mummy tace "meke faruwa kumun bayani.. Kuka Fannah take yusrah ke ta fada mata abinda Amoon yace mata.. Mummy ta dubi Fannah "kunyi haka dashi.?" Cikin kuka sosai tace "mummy shine, shine Dr Amah, that Amoon da suke fada mummy bawani bane but Amah mummy Aliyu na".. Ita kanta mummy seda gaban ta ya fadi bare yusrah da taji maganar kamar saukar aradu.. Wani irin kuka ta fashe dashi "nooo noo it can't be".. Se kuma ta juya ta fita da gudu..".. Bata tsaya ko ina ba se parlorn Umma Dayawa suna ciki su Mom, fareeda da farouq, jiddah duk suna ciki har sultan ma yana ciki".. Ganin yanda ta shigo yasa wasu duk suka mike suna tambayar ta lpyr.. Cikin kuka sosai take cewa "Mom kuce mun karyane baze yiwuba".. Farouq yace "yusrah lafiyanki kuwa"... "Yaya farouq wai Yaya Amoon shine Aliyun Fannah that Dr Amah da take fada.. And Amoon is telling me that baya sona Fannah yake so wayyo yaya farouq na shiga uku".. Yusrah ta fada cikin kuka sosai.. Kowa a parlon seda ya girgiza da wnn lamari jiddah kam wani jiri taji yana dibar ta... More comments more typing...... Urs ✨✨✨ Nafeesatuu....😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (23)✨ Da sauri Hafsa ta rike jiddah dake kokarin faduwa.. Ta zaunar da ita saman kujera... Jiddah ta dafe kanta dake mugun juya mata.. Can kuma ta fashe da wani marayan kuka "wlh karya take wlh bata isa ba".. Se kuma ta mike yaushe yaya Amoon din ya ganta da har ya zama Amah dinta... Yusrah dake bin jiddah da kallo tana hawaye se gyada kai take.. " fita jiddah tayi da gudu tana kuka.. Hakan yasa farouq yabi bayan ta.. A main parlor ya cimmata ya kamota "ke ki kina da hankali kuwa ina zakije".. "Yaya yaushe Amoon yaganta da zata ce shine Amah naga jiya sun hadu amma bnga wani alamar sanin sa da tayi ba kawai de ita tace taga Amoon ya mata shine itama tana sonsa".. Fizgota farouq yy ganin tana niyar kwacewa "ki natsu mana" ya fada cikin tsawa fadawa tayi jikin sa tare da fashewa da kuka sosai.. "Wayyo yaya farouq wlh inason yaya Amoon bazan iya jure ganin yana son wata ba na shiga uku yaya".. Farouq ya bubbuga bayan ta sosai ta basa tausayi amma yafi tausayin fannah yasan duk tashin hankalin da take ciki yafi nasu a ynx.. Jan hannun jiddah yayi zuwa gida.. Yusrah kam nacan jikin Mom dinta.. Bnd hawaye babu abinda take maganar Amoon na dawo mata.. "Na fada mata ita nake so bake ba ko jiddah".. Ta runtse ido.. Koda da be fada masu yana son wata ba bashi da tym dinsu balle ynx kuma tasan zuciyar ta zata iya bugawa ... Da kyar mummy tasamu Fannah ta dena kuka.. Dan fannah har cewa tayi ita komawa zatayi Nigeriar ta isheta.. Bayan ta natsu ta kira maryam.. Ta sanar mata.. Ita kanta hankalin ta ya tashi kuma ta tausayawa fannah.. A ranar kowa da abinda ya damesa shiyasa kaji fam din shiru babu wanda kake gani.. Se can cikin dare fannah taji karar shigowar text dauka tayi ta duba.. "How is ur health".. Abinda ta gani knn.. Tunani ta ringa yi wane ya turo mata wnn text din.. "Aliyu" wata zuciyar ta fada mata jefar ta wayar tayi tana dan tura baki kamar zatayi kuka... Tuni bacci ya dauke ta sbd harda maganin bacci.tasha. Washe gari sega maryam.. Cike da mmki maryam ke tambayar ta abinda ke faruwa.. Sosai maryam tayi mmki.. Maryam tace "knn dama can yasan ke wacece yake tare da ke acan".. Fannah ta tabe baki "shide ya sani"... "To ke ynx yazaki knn dasu jiddah".. "Maryam I don't knw".. Ranar a gidan maryam ta wuni se gab da magrib snn fannah ta rakota.. Har wajen estate din fannah ta rakota suna tafiya a hankali babu kowa a cikin estate din. Yanayin yayiwa fannah dadi se tafiya suke har sun kusa gate din wata mota ta wucesu.. Slow motar tayi se kuma se kuma ta fara dawowa da baya.. Fannah ta rinka kallon motar dan bata taba ganin ta ba kuma bata ganin wanda ke ciki.. Seda yazo daidai su snn ya tsaya a hankali ya zuge glass din yana kallon su da dan murmushi.. Seda gaban fannah ya fadi ganinsa... maryam ta ware idanu "wow Dr Amah".. Dan murmushi yayi.. Yace "Amoon".. Maryam tace "oh hakane fa ynx ka zama Amoon".. Yace "har an kiraki an fada maki"... Maryam tace "ai kai din ne kafin abun mmki".. Yace "anyway ina zuwa" tace "zan hau taxi ne na wuce gida"... "Nayi dropping dinki mana".. Maryam tace "kaida zaka fita ka barshi kawai".. Yace "babu damuwa sako kawai zan karba airport".. Ya karashe maganar yana kallon Fannah da taki kallon sa.. Yace "madam am I new to you".. Dan murguda baki tayi batare da ta yarda ta kallesa ba.. Ya danyi murmushi "need ur accompany" noke kafada tayi.. Ya dubi maryam "bata son rakaki fa.." Maryam tace "muje Fannah" kamar fannah bazata shiga ba se kuma ta shiga gaba ganin maryam ta shiga baya.. Ita kanta motar kamshin ta daban ne ga wani sanyi.. Suna shiga yaja motar yace "maryam.. This ur frnd is ignoring me kamar bata sanni ba tamaki bani tym dinta."... Maryam tace "anya kaine de ka nuna baka santa ba".. Dan kallon Fannah yayi ta dauke kai... Yy murmushi yace "haka ta fada maki knn.. Kuma kin yarda".. "aa to nide bazan yanke hukunci ba".. Ya dubi fannah "madaam kinyi shiru.. Kode jan class ne". Maryam tace "fushi muke"... Ya ware idanu "ai ni yakamata nayi fushi wasu fa ta kula ganin bana nan har ta yanke shawarar auren wani bani ba.. Nikam bazan iya aure wacce ba ita ba bayan gata a raye"...maryam ta rinka murmushi fannah kam juyawa tayi tana kallonsa.. Hararan ta yayi ta dauke kai tana murmushi.. A haka har suka kawo gidan su maryam.. "Dama kasan gidan mu" da mmki yace "kina mmki ne".. Dan murmushi tayi ta bude ya dubi fannah yace "bari nayi sallah".. Fita tayi tabi maryam.. Shi kuma fito zuwa massalacin unguwar su maryam.. Suna shiga gida maryam ta rungume fannah "wow fannah wato Aliyu daban ne snn cike yake da abun mmki".. Fannah ta marairaice "ni wlh tsoransa nake ji".. Maryam tace "common dallah ni nan bakiji dadin da nake ji ba" Bayan ya fito ya aika a kira su.. Har gate maryam ta rako fannah tana daga masu hannu... tunda suka fara tafiya bece da ita kala ba har suka iso airport din.. Wayar sa ya dauka yy kira "waiting" kawai yace snn ya juyo yana kallon Fannah ita de bata dago ba duk da taji yana kallon ta .. Knocking glass dinsa akayi.. Zugewa yayi yana kallon gayen jan gashinsa yayi.. Amoon yace "ohch ishak kaifa mugune".. Ishak yana kallon Fannah yace "ur sister cos naga kuna Kama".. Amoon ya kalli fannah "anya kuwa sede kamar na fita kyau ko". Ishak ya yamutsa fuska "ina babu ma hadi tafika".. Fannah na murmushi ta gaisar da ishak ya amsa shima.. Amoon yace "khadeeja".. Ishak ya ware idanu "don't tell me cewa tazo Nigeria".. Amoon ya hararesa "gata ma kana gani"... Ishak yayi saluting fannah "I salute you.. Mace ta farko data sace zuciyar sa".. Murmushi kawai Amoon yayi tare dayima ishak sallama snn suka bar airport din bayan ya karbi sakonsa.. Dan kallon ta yayi.. Yace "why are you silent".. Ta gefen ido ta kallesa ta dauke kai.. "Am I new to you?.. Am still the Amah you knw"... Kallonsa tayi ya dage mata kafada.. kamar bazatayi magana ba se kuma tace "dama ka sanni ne?".. Murmushi yayi.. Ita kuma ta tura baki yace "wai fushi kikayi? But you knw I love you ryt?".. Fannah ta sauke ajiyar zuciya.. Yace "I miss you".. Kallon sa tayi taga hankalin sa nakan driving ta dauke kai.... Yace "so you're not missn me ryt ko dan kin samu wasu".. Kallosa tayi idanun ta cike da kwalla can kuma ta rufe idanun ta tafara kuka.. A hankali yasa hannunsa ya kamo nata yana muzawa a hankali.. "Srry dear".. Tace "what about yusrah and jiddah".. Dan kallon ta yy se kuma ya maida hankalinsa a driving "I love only you". Fannah ta lumshe idanu. Tana jin yanda yake murza hannun ta a hankali.. Zare hannun tayi tare da folding dinsu.. Yace "why". Dan tura baki tayi batare da tayi magana ba.. Yy murmushi yace "but do not worry one day, a day is coming that not only ur hands but the whole you and is soon inshaallah".. Rufe fuska tayi.. Se ta tuno moment dinsu na baya....yanayin parking a gate dinsu ta fita da sauri.. Yace "Fannah".. Da sauri ta juyo tana kallon sa sbd yanda yakira sunanta.. Yace "coming back to ur lyf not just as ur teacher.. I'm ur brother and just knw that Amoon loves you".. Da sauri fannah ta shige tana murmushi..shima murmushin yayi sann ya karasa gida.. a cikin yan kwanakin nan idan kaga su yusrah har wata rama sukayi gaba daya sun tashi hankalin su cikin kankanin lokaci har kowa yasan meke faruwa kowa ya boye sbd kowa abinda ke damunsa .. Farouq ya shiga dakin Mom yana kallon yusrah da kullum batada wani aiki se kuka sannu yayi mata bayan sun gaisa da mom.. Yusrah tace "yaya farouq, yaya Amonn fa". Farouq bece komai ba dan shi kansa Amoon wahalar gani yake masa be sani ba ko fushi yake dashi ko aikine ya masa yawa.. Oho.." Juyawa yayi ya fita.. Can lambu ya nufa sbd ya hango sultan ta window,.. Jin motsin tafiya yasa sultan ya juya ganin farouq yasa ya dauke kansa farouq ya karasa kusa dashi yana kallon sa da dan murmushi.. Yace "sultan Raddah".. "Yes" sultan ya amsa batare daya bude idanunsa dake lumshe ba... Farouq yace *"is either me or you, and that beech ta take fadin tabama zuciyar ta.. Kai ni wann bana ma zancen sa cos ina ganin kamar baya existing ne"*....hope ka tuna maganar da kayi now the beech is back and nasan ze tabbatar maka da yana existing". Sultan ya bude idanunsa da suka canza kala yana kallon farouq.... "Dawowar sa ko rashin dawowar sa be isa ya canza ni akan ra'ayina ba koshi Amoon din ubanane da zanji tsoransa".. Murmushi farouq yayi "ba ubanka bane am telling kar ka shiga gonar daba taka ba".. Sultan ya gyara zama yana kallon farouq.. "Kana tunanin zanji wani darr sbd Amoon ne Amahn da take fada.. Akan me zanji darr dame yake takama ne kyau? Kudi? Ko asali duk abinda yake ji dashi inaji dashi".. Tabe baki farouq yayi kafin yace "babu ko daya sede ka manta abu daya cewa shi ya mallaki zuciyar ta wanda nasan ko digon space baka dashi".. Sultan ya dunga kallon farouq dan maganar ta masa ciwo se ya ware hannu "wnn bani kade ya shafa ba har da kai and I will soon take action on that".. Wani kallo farouq yayi masa.. "Kaide ya shafa I want the best for her.. And after that ma inada chucu kuma dama can inasonta kawai na dauka shi don't have interest on me but now Alhmdllh.. I will just watch you guys".. Daga haka ya fice yabar sultan.... ... Alh. Ahmad ya gama sauraren er uwar tasa.. Tas Mom ta fada masa halin da ake ciki.. Suna gama wayar ya canza akalar kiran zuwa Amoon yana dauka yace "I want see you in the next 2mns".. Daga haka ya katse wayar sa.. Yana kallon mammah yama kasa ce mata komai.. Amoon ya shigo da Sallama..Dad ya dunga kallon dan nasa cike da mmki shi har tsoro ma yake basa idan yana wani Abun. Yana kallonsa da kyau "Ina kasan Fannah".. Shiru kawai Amoon yayi ba tare da amsa wa mahaifin nasa ba.. "Wait knn de duk abun nan dake faruwa kaine Amah din da Fannah ke magana".. Amoon ya gyada kai.. Shi kansa Dad girgiza kai yayi dan yama rasa tunanin da zeyi.. Yasan wane dansa ze aikata abinda ma yafi hakan bn mmki can yace "tashi make sure gobe by 9am kana parlorn Abie".. Gyada kai yy snn ya tashi ya tafi.. Dadd ya bisa da kallo wani lokaci tausayi dan nasa ke basa Amma abunsa se shi... .... Urs ✨✨✨ Nafeesatuh...😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (24)✨ Kamar yanda aka sanar masu by 9 duk sun hallara a parlon Abie.. "Iyayen nasu ma duk sun hadu.. Kowa kansa na kasa cike da ladabi.. Daddy ya bude masu taro da Addua... Abie yayi gyaran murya yayi sallama snn ya fara magana kamar haka.. "Nasan kowanen ku yasan dalilin wnn taron.. Wato akan wasu abubuwa da suka faru kuma suke kan faruwa..kuma idan aka barshi yacigaba da faruwa za'a iya samun matsala.. Kamar yanda kuka sani munan duk iyayen ku kuma mun dauke ku a matsayin abu daya.. Akwai wadan da muka sani dama tun can wasu kuma se ynx suke faruwa kamar kamar maganar Jiddah, yusrah da kuma kai Aliyu, sann hafsat dakuma Sadeeq.. A yan kwanakin nan kuma abubuwa dayawa sun faru tsakanin Farouq, sultan, kadeeja, fareeda da kuma sumayya, muna cikin hakan kuma sega wata wato Kai Aliyu da kuma khadeeja still,.. Shin dama can kasan ta ne?"..kan Amoon kasa yace "eh Abie".. "But for how long kuke tare wait a ina ma kasanta tun yaushe kasanta".. Amoon yayi kasa da kai "10yrs back".. Bama su Abie kade ba har su sultan seda suka dago suna kallonsa.. "Amoon" Dadd ya furta a kasan labban sa cike da mmkin dan nasa.. Daddy ya ringa kallon Amoon.. Mom kau tagumi kawai tayi tana kallonsa.. Abbu ne yace "ynx kana nufin tun shekara goma da suka wuce kasan inda Muhammad yake but bamu sani ba".. Amoon yace "Abbu tun lokacin da daddy yabar nan I put that on mind that inshaallahu sena san inda yake but i was just at the age at the age of 11... First surgery dina dana farayi a uk.. Na naga Abba yazo dubiya.. Before then nayi kokarin duba duk inda nasan zeyi aiki amma bn samesa ba.. Se luckily yazo duba patient din and nagansa shi kuma be ganni ba... Na bisa har na gane inda yake zaune da kuma inda yake aiki anan na gane cewar ya dena amfani da komai na family din nan dan kar a ganesa ya kuma toshe duk wata hanya da family din nan zasu gansa.. Naso na bayyana hakan amma har lokacin na fuskanci daddy yana cikin radadi sosai shiyasa nabar zancen lokaci lokaci kuma ina dubawa to make sure they're fne..nasan duk fushin da ze dauka dole ze sakko kuma yaji yana bukatar yan uwansa kodan sbd fannah hakan yasa na shiga rayuwar ta ina bibiyarta har ta shiga aji uku a jami'a.. Anan ya kwashe duk abinda ya faru ya fada masu snn duk rayuwar da sukayi ya kara da fadin..sugery din da nayi a spain wanda aka samu matsala shine yasa nabar uk.. Ganin ta hadu dasu farouq yasa koda nagama aikin yasa bn sake neman ta ba tunda nasan zan dawo I don't knw it will take me long kamar haka".. Duk kallon sa suka ringayi tabbas bakowane zeyi abunda yayi ba domin Amoon mutum ne me hikima.. Dadd yayi farin cikin abinda dan nasa Yayi shiyasa a koda yaushe yake alfahari dashi... shi kansa daddy se yaji Amoon din ya birgesa yayi abinda iyayensa basuyi ba ... Abba (Alh Aminu) yace "Amoon kayi kokari hakika kai abin Alfahari ne sede abinda muke so mu sani shine shin kana son khadeeja ne kokuwa sbd wnn family din ne ka shiga rayuwar ta.. ".. Kan Amoon a kasa yace "ina sonta Abba".. Abba ya jinjina kai "to kasan kuskuren ka anan".. Shiru Amoon yayi.. Abba yace "ka tafi kabar ta babu wani kiran waya.. karkaga laifin sultan da farouq dan sun so ta snn ita baka tunanin zata iya canxa ra'ayi akankan ka, ka tafi batare da ka waiwayeta ba ba tare da kayi tunanin wane hali zata shiga ba". Amoon de yayi shiru bece komai ba.. Abba yacigaba "and nasan de kasan da maganar su yusrah da jiddah ko.. Kasan de tun yaushe suke jiran ka anyi maka maganar amma kayi bris damu har ynx bamuji wani feed back daga gareka ba.." Shiru Amoon yayi bece komai ba.. Abba yace "snnku su farouq ya kuke ciki akan batun wnn yarinya" farouq yace "Abba ni na hakura zan auri sumayya inasonta".. Abba ya jinjina kai domin yaji dadin maganar farouq.. Ya dubi sultan.. Kan sultan kasa yace "ina sonta Abba.." "Toh fareeda fa?".. "Zan aure su duka Abba.." Sultan ya fada yana kallon Amoon da shima ya dago yana kallonsa da idanun sa da suka rikide.. Dauke kai sultan yayi yanajin duk abinda za'ayi sede ayi kodan sbd maganar da ya gaya masa ranar da fannah bata da lafiya da kuma farouq ranar a lambu... Abba yace ku tashi kuje zamuyi magana dasu yaran sede inaso dan Allah kada wnn yasa ku samu matsala da junan ku.. Duk godiya sukayi... Amoon ya fice ba tare da ya kalli kowa a cikin su.. Sadeeq ne yayi kokarin kiran sunan sa.. Juyowa Amoon yayi ya kalli sadeeq da Farouq karasawa sukayi inda yake sadeeq sadeeq na kallon Amoon yasan tabbas tunda yayi wnn dawowar yana cikin damuwa.. Yace "brother pls take it easy.. Kar wnn ya zama silar daze kawo matsala tsakanin mu".. Murmushi Amoon yayi sede baya son magana dan ransa a mugun bace yake.. Farouq yace "kayi hakuri da duk abinda ke faruwa inshaallahu everything will be settle..".. "Settle".. Amoon ya maimaita . . se ya danyi murmushi "everything will be settle amma idan wancan ya cire fannah a ransa... Sbd fannah tawace ni kade ba'ayita dan wani mahaluki ba"... Ya fada yana nuna sultan da fitowarsa knn.. Sultan ya karaso yanawa Amoon wani kallo snn yace "kai kana tunanin zanbar fannah ne sbd ina tsoranka let me tell kai baka isa ba kasan da kana sonta zaka tafi ka barta har tsawon lokutan nan kuma snn kana zuwa lokaci daya sena barma bayan muma muna sonta kamar yanda kk sonta".. Amoon ya dunga kallon sultan boiling from inside ya nuna sa yace "sultan Raddah na kula rigima kk nema nasan kasan nine Amah tuntuni but because of ur selfish ka tusa kanka, but get in to ur head idan ka cika shigewa fannah duk abinda nayi maka kaikaja".. .. Daga haka yabar wajen.. Sultan ma tabe baki yayi yabar wajen .... Koda Amoon.. Ya shiga gida bebi takan kowa dake parlon ba yayi hayewar sa sama.. Chucu ta dubi mammah "mammah yaya yana cikin damuwa sosai".. Mammah ta lumshe idanu sosai take tausayin dan nata be cika saka abu a raiba wanda be damesa ba tunda taga ya damu tasan tabbas yana tsananin son fannahr nan.. Tasan ynx haka ko abinci da wuya yaci.. Dadd ne ya shigo.. Nan yake fada masu duk yanda sukayi da yan uwan nasa ... Mammah tace "I don't want to involved my self but yakamata a duba Amoon yana cikin damuwa sosai". Dadd yace "suma sauran ai kinsan suna cikin damuwa sbd farin cikin sa a baza'a kuntatawa wasu ba".... Ranar tunda Amoon ya shiga daki be fito ba babu yanda mammah, saleem da chucu basuyi dashi ba akan ya bude kofa amma yaki da kyar mammah ta samu ya bude shima ita kade ta shiga su chucu tsoran shiga suke sbd abinda zeje ya dawo.. Tashi chucu tayi gidan su Fannah taje a dakin ta tasameta .. Tana ganin chucu ta saki murmushi.. Chucu ta zauna daga gefen gado.. "Duk kin manta damu ko kamar duk fushi kike damu".. Fannah ta girgiza kai ko daya wlh kawai bana jin dadi ne".. Chucu tayi tagumi tana kallo fannah "yanxu dama all this while wnn Amah din da ake magana ba wani bane yayanane".. Dan murmushi fannah tayi se kuma tace "and that same Amah shine Amoon din da Yusrah da jiddah suke magana akai".. Chucu tace "kinsan yaya yasha fadamun cewa akwai khadeejar da yake so wlh yaya ke kade yake so".. Fannah tace "chucu ina cikin rudani". Chucu tace "Fannah yaya Amoon yana cikin damuwa sosai tunda yayi wnn dawowar yaki sakewa da kowa ko ynx yana can ya rufe kansa a daki"... Fannah ta kurawa chucu idanu can kuma tace "me kikeso nayi to nima fa kaina Allah kade yasan damuwar dake zuciyata".. Chucu ta mike pls koyaya ne kizo muje ki gansa nasan ze rage damuwar sa wlh duk yau bnga ya fito ba dan Allah kizo muje kila idan kece ya bude dakin.. Gaban fannah ya rinka faduwa tana tunanin wane hali yake ciki kuma.. Girgiza kai fannah tayi "srry chucu bazan iya zuwa ba". Chucu nason brother dinta sosai tana matukar damuwa idan har yana cikin damuwa tasan ze iya shiga wani hali... Chucu ta share hawayen ta "dan Allah fannah wlh tsoran damuwar yaya Amoon nake".. Fannah ta girgiza kai tana jin yanda zuciyar ta ke beating.. Mikewa chucu tayi zata tafi har ta kai kofa fannah ta dakatar da ita.. Sbd yanda zuciyar ta ke bugawa bazata taba natsuwa ba setaga halin da yake ciki.... Saleem kade suka iske a parlor yana ganin su yace "yauwa gwanda da Allah ya kawoki Pls dan Allah yana daki". Kallon sa Fannah tayi snn ta kalli chucu.. Chucu tace "mammah na gidan Baffa".. A hankali fannah ta fara hawa stairs gabanta na mugun faduwa.. Kofar dakin da take tunanin nasa ne ta tsaya jin kamar kafar ta bazata iya daukar ta ba yasa ta dafe bango.. Can de ta aro jarumta tayi knocking.. Jin shiru yasa ta tura kofar dakin a hankali.. Dan lumshe idanu tayi jin daddan kamshin turaren sa wanda ke mugun kwantar da hankali.. Bude idon tayi ta daura akan bayansa.. Yana zaune ya juya baya yana kallon window.. Kafin tayi magana taji yace "welcome wife".. Fannah ta jingina da kofa tana sauke ajiyar zuciya "what's wrong with you".. Juyowa yayi ya zuba mata idanunsa da gabadaya suka rikide wanda seda ta tsorata.. Yace "kece".... "Ni kuma?".. Ta tambaya "yes you're".. Ta zuba masa idanun ta.. Ya mike tsaye.. "Sbd ke din tawace ni kade amma ana a shiga gonata".. Fannah ta dauke kai "am srry to say amma ni dukan ku babu wanda zan aura na hakura da ku duka".. "Kin hakura damu kikace?.. Dama mu din har yawane damu? Ai inde ina raye babu wanda ya isa ya aure ki sbd ke din mallaki nace".. Idanun Fannah suka cika da kwalla "no Amoon kayi hakuri Amma bazan iya auren ka ba sbd ko badan sultan ba akwai jiddah sann akwai yusrah inason kwanciyar hankali da zaman lafiya kuma rabuwa da dukkan ku shine ze sama mana zaman lpy".. Bata san ya akayi ba kawai se gani tayi ya fizgota idanun sa sun rikide sosai "farin cikin su, kade kike so bnd nawa?, kwanciyar hankalinsu kade kikeso bnd nawa?, tell me ki fada mun Fannah talk to me...".. Fashewa da kuka Fannah tayi dan ya mugun bata tsoro a yanayin da yake magana.. Rugume ta Amoon yayi sosai ta kara karfin kukan ta.. He hug her very tight.. Muryan sa so broken ba kamar dazu ba yace "I love only you, I love you Khadeejah you're my peace of mind, don't say that again pls kasancewa dake shine kwanciyar hankali na pls love only me.. Zuciyata bazata iya daukar ganin ki da wani ba you are irreplaceable pls don't say that kin hakura dani again pls Fannah".. Yanda yake maganar kade ya isa ya tabbatar maka har zuciyar sa ne.. Tace "you didn't consider halin da zan shiga ka tafi ka barni no phone call nothing nothing bayan kasan inda nake".. Ya kwantar da kansa saman nata still hugging her a hankali yace "srry love pls love only me".. Kokarin turesa ta farayi jin yanda ya matse ta ga yanda zuciyar sa ke bugawa.. Muryar sa can kasa yace "no pls no Khadeejah".. "It's haram.."... Dan Murmushi yayi yana kara kwanta da kansa a nata yace "really haka fa.. Ashe ba'ayi auren ba... But suna so su rabu mu why not ayi a wuce wajen kawai kinga dole su auramin ke"... Sosai Fannah ta turasa yy baya ita kuma ta matsa tana zare idanu dariya Amoon yayi wanda har seda Fannah ta tsaya tana kallon sa.. Can kuma seta juya zata tafi yayi saurin kamo hannun ta.. "pls karki tafi".. Noke kafada tayi shi kuma ya langwabar da kai "love wai har ynx baki so na ne".. Kamar zatayi kuka tace "mummy fa batasan ina nan ba".. Ya ware idanu "harda satan hanya ko kin kasa natsuwa"... Da sauri ta rufe fuskar ta da tafin hannun ta.. Hakanan kawai taji wnn moment din da suke tare ya mata dadi but she have to go.. Yace "ki bari naci abinci se mu tafi"... Ta ware idanu "no pls kar mummy ta nemeni". Ya harareta "se kice kina dakin wanda zaki aura".. Fannah ta wani zaro idanu "wanda ma zan aura tabb".. Yana kallon ta with smile yace "umm mene a ciki".. Nide gsky tafiya zanyi.. Ya kamo hannun ta ta fizge.. Yace "ohk muje na karaki".. Fannah taji dadi da taga babu kowa a parlorn shikam Amoon haka kawai yaji ajikin sa ana kallon su kuma yasan su chucu ne.. Layin babu kowa daedae gate din gidan su Fannah motar su sultan ta wuce su da gudu su bama su kula ba.. Yana can yana tuna mata da farko haduwar su.... Yusrah ta dubi sultan dake driving ya nuna kamar ma bega su Amoon ba tace "yaya, ya Amoon ne fa nagani tare da Fannah nashiga uku knn da gske yaya Amoon son ta yake.. Wayyo Allah na wlh bazan yarda ba.". Sultan de ko kallon ta beyi ba bare tasaka ran ze bata amsa More comments more typing...... Urs ✨✨✨ Nafeesatuu....😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (25)✨ Da kuka ta yusrah ta fada jikin mom.. "Yau na bani yusrah lpyn ki kuma"... Sultan ne ya shigo mom na kallon sa tace "me tayi maka".. Ya ware hannu "mom babu ruwana ita da Amoon ne fa"... Mom ta fitar da iska tace "wani abu yayi mata ne". "Wlh yaya Amoon son fannah yake shknn nide bayan kince na kwantar da hankali na amma wlh mom baki gansu ba yau wlh inason sa".. Tashi kawai mom tayi dan ita ynx babu abinda zatace akan wnn lamari.. .. Amoon na idar da sallah gidan baffa ya wuce .. Dakin umma ya shiga har lokacin tana saman abun sallah zuwa yayi ya kwanta saman gado ya lumshe idanu.. Umma na gama addu'o'in ta ta juyo tana kallon sa "lafiya kazo ka hayemun saman gado nifa wnn karon bana gayyar ka dan na kula bada mutumci ka dawo ba".. Amoon ya tashi zaune "umma pls kima Abie magana wlh fannah nake so".. Umma ta tabe baki "kaini raba ni da shirmen ku.. Inade fada maku gara ku samawa kanku mafita tun kafin baffan ku yasan da wnn zancen dan inde fada zaku cigaba dayi to wlh sede duka ku rasa".. Yace "umma dan Allah ki dena sakamun zancen sa anan shima rigima kawai yake nema"... Umma tace "rigima? To naji su yusrah ai kasan baza'a barsu ashara ba".. Amoon ya bata fuska "umma nazo maki da maganar fahimta kina kawomin wata magana.. Akwai wacce nace ta jirani ne... Kum.. " Maganar sa ta katse sbd shigowar Mom.. Tana kallon sa da kyau tace "bakace su jiraka ba ko? Ai ba kaine ka dora masu sonka ba.. Me ka dauki kanka ne Amoon to wlh baka isa ba bazaka maidamu shashashai ba. Maganar fannah kuwa idan bakayi wasa ba gaba dayan ku seku rasa ta".. Tashi Amoon yayi ya fice a wajen kofar fita yaci karo da yusrah.. Kewaye ta yayi ya fice.. Shiga tayi da sauri.. Maganar da Mom takene yasa ta tsinci wani abu a maganganun nasu.. Juyawa tayi tabi bayan Amoon da sauri.. Tana zuwa gab dashi ta kirasa hakan yasa ya tsaya ta karasa kusa da shi.. "Yaya dan Allah kayi hakuri pls yaya".. Yana kallon ta da kyau yace "inaso ki nemi wani wanda kikeso bani ba" daga haka ya wuce ya barta a tsaye ta bisa da kallo.. Se kuma ta fashe da kuka.. "Wlh. Babu wanda nakeso se kai kuma kai zan aura".... fannah tun ranar da yusrah tazo akan maganar Amoon bata kara ganin ta ba daga ita har jidda tasan tabbas suna fushi da ita fareeda kam ynx komai ya wuce.. Ana fitowa sallahr juma'a ta nufi gidan baffa tare da hisam da dawowar sa knn.. A parlorn ta iske hafsat.. Tana ganin ta tace "oyoyo ya jikin naki".. Fannah tace "da sauki..".. Jiddah ta dake ciki ta nuna kamar ma bata ganta ba.. Itama din wucewa tayi dakin mama ba tare data kula jiddah ba.. Bayan sun gaisa da mama ta wuce dakin umma.. Yusrah na ciki Amma ta nuna kamar bata ganta ba... Itama bata kula ta ba ta gaisar da umma dake tsokanar ta.. Ta gaisar da da Mom data shigo ynx.. Snn ta mike hafsat tace "daga zuwa" fannah tace "wlh ko" daga haka ta nufi kofa.. Haka kawai yanda jiddah da yusrah suka mata setaji abun yayi mata ciwo.. Kuma ita bata ga laifin ta ba sbd kamar yanda suke bata lvrin Amoon haka take basu na Aliyu dan kuma kawai ya zaman to duk Amoon ne se suji haushinta.... Tana fitowa compound ta hadu da sultan daya fito daga motar sa... Sanye da manyan kaya da alama dawowar sa knn tun fitar sa massalaci... Yana ganin ta ya karaso wajen ta.kanta kasa ta gaisar dashi.. Ya amsa yana kallon ta.. Har zata wuce yace "fannah"... Tsayawa tayi.. Ya karaso wajenta.. Yace "kawai tunda Amoon ya dawo kika kuma gane shine Aliyun ki kawai ki watsar damu ba tare da kinyi considering halin da zan shiga ba bayan kuma kinsan ina sonki".. Fannah ta sauke ajiyar zuciya.. Kafin tace "I've already made it clear that na fasa auren ka yaya sultan I think be kamata ace haryanzu muna wnn maganar ba".. Zeyi magana kawai aka bude gate.. Gaban fannah seda yayi wani mugun faduwa ganin motar Amoon ce ta shigo... Kasa fannah tayi da kanta hoping kar a samu wata matsala.. Yana zuwa saitin su yadan zuje glass din ya kalleta snn ya kalli sultan daya wani hade rai.. Snn ya Kara gaba yaje parking yayi.. Fannah ta dubi sultan.. "Se anima".. "Muje na rakaki"... Girgiza kai tayi.. Tana kallon Amoon daya fito.. Yana sanyen cikin mayan kaya da sukayi mugun karbar sa haka hular ta zauna daram akan kwantaccen gashin kansa.. Duk da yanda gaban ta ke faduwa be hanata ganin yanda kyawusa ya kara fitowa ba.. Sbd bata taba ganin sa da manyan kaya ba.. Se taga ya Kara wani kwarjini.. Yana karasowa ba tare daya kalli farouq ba yayi mata kas kas.. "Kallon fa? Nayi maki kyau ne". Fannah ta tsuke fuska.. Kamar zatayi magana seta tuna sultan na wajen dan tunda Amoon ya fito daga mota ta manta da tsatuwar sultan a wajen.. Tayi kasa da kanta tana wasa da fingers dinta.. Amoon ya dubi sultan da zuciyar sa ke tafarfasa.. Yace "sannu".. Dauke kai sultan yayi.sbd yasan wulakanci ne kawai irin na Amoon... . Amoon ya ware hannuwansa.. In don't care yace "anyway.. Pls give us space.. Zanyi magana da feature wife".. Sultan nayi masa wani kallo yace "kai awa naga tare ka ganmu".. Amoon yace "what tare na ganku? Are you not stupid of ur statement? Na ganka tare da fannah bn damu ba cikin hankali nayi maka magana and you're telling me tare na ganku?".. Sultan yace "yes Amoon na fada maka do ur worst ita fannahr auren ta kayi dazaka mun iyaka da ita.. Amoon bari na fada maka kai baka isa kasaka mun rules ba kaman yanda kk sonta nima haka nake Sonya"... Tuni idanun Amoon sukayi jawur yanaji kamar ya kaima Sultan duka..sbd yanda yake fadin yana son fannah.. Ya nunasa da yatsa "sultan am warning you for last tym wlh koda wasa ka kara furta kana sonta zakaga abinda zan maka. Fannah tawace ni kade.. Ina gargadin ka da ka dena shiga gona ta inde kanason zaman lfy.. Idan ba haka ba.. Se kuma yayi kwafa... Sbd yanda zuciyar sa ke tafarfasa.. Shi me danne abubuwane amma zuciyar sa ta kasa jure ganin fannah da wani.. Fannah kam harta fara hawaye ganin yanda duk suka harzuka suna fada da junan su a kanta.. A harzuke sultan yace "an shiga gonar taka Aliyu do what ever comes to ur mind do it pls kai baka isa kahanani abinda nayi niyya ba".. Yanda Amoon ke kallon sa da jajayen idanun sa kade ya isa kasan zuciyar sa a kusa take.. Ganin haka yasa fannah kamo hannun sa "pls yaya Aliyu stop it banaso".. Sosai kuka ya kwace mata.. Ko lura da Abbu da Abba basuyi ba sede ji kawai sukayi abbu na fadin "subhanallahi what's happening here" dukkan su huci kawai suke kamar zasu danbatu.. Yanda Amoon ke fitar da nufashi kade zakasan jira kawai yake sultan ya kara wata magana.. Abba ne yayi masu tsawa "wai ba magana ake maku bane"... Duk basu tanka ba har lokacin kallon juna sukeyi a kufule.fannah de na gefe kuka kawai take.. Su jiddah dake parlor duk sum fito suna kallon ikon Allah.. Dama yaya Amoon da farouq suna da wata irin zuciya sede kafin kagani se ransu yayi mugun baci.... Mom ce ta daka masu tsawa.. Tare da fadin duk shigo ciki.. A hankali duk suka juya suka nufeta babu jima wa segasu Abie duk sun dawo harda baffa.. Su farouq ma duk ynx suka shigo... Baffa daya gane ma idonsa ya bukaci yana son ganin su Amoon har da farouq da sadeeq ... Da ita kanta fannahr snn da duka yaransa.. Su jiddah de nacan na kuka dan hankalin su yayi matukar tashi... Baffa ya bukaci jin duk abinda ke faduwa.. Sadeeq ne yayi masa bayanin komai... Baffa ya jinjina kai.. Snn ya dubi yaran nasa yace "so duk wnn abun na faruwa amma bn taba sani ba?.. Ya dubi Amoon yace "kana sonta Aliyu?".. Gyada kai Amoon yayi snn ya dubi sultan yace "kaima kana sonta? " sultan ya gyada kai"..... Wani dan murmushi baffa yayi.. "Good and shine kuka aje duk wata alakar dake tsakanin ku kuke fada da juna". Shiru sukayi babu wanda yace komai.. Ya dubi fannah da har lokacin take hawaye yace "khadeeja ki kwantar da hankalin ki inshaallahu babu me kara daga maki hankali a cikin su.. "To baffa".. Daddy de se kallon diyar tasa yake tayi mugun basa tausayi yasan tana cikin rudani sbd duk bata saba da irin wnn ba...... Baffa ya dubi su Amoon.. "Aliyu da kai da usman tunda abun haka ze zama dukkan ku babu wanda ze aure ta zan sama mata wani daban.". Dago kai Amoon yayi yana kallon baffa zuciyar sa na bugawa.. A zuciyar sa ya furta "wani.." Ita kanta seda taji wani jiri.. Ta dago idon ta tana kallon Amoon bama ta kalli sultan ba bare ma tasan halin da yake ciki.. Suna hada ido ta sauke idon ta a kasa jin wasu sabbin hawaye na zubo mata... Baffa ya cigaba.. Kai Aliyu ga yusrah nan da Hauwa'u kasan da zancen su .. Tunda haka ne abun se ku shirya soon za'ayi dukan ku baiko Usman ga fareeda nan farouq ga sumayya nan sadeeq ma ga hafsat nan.. Khadeeja kuma zan samo maki wani inshaallhu kinji.. Ta gyada kai.... Nan yace "na sallame ku"... Duka tashi sukayi suka fita.. fannah bata saurari kowa ba gida kawai ta wuce.. Bama ta kula da mummy dake parlor ba ta wuce sama.. Fadawa saman gadon ta tayi tana kuka sosai fuskar Amoon kawai ke fado mata.. Kuka take sosai ta rasa dalili...... Mummy bata tashi tabi fannah ba har lokacin tana parlor kawai ta barta ne tayi kuka me isarta.. Daddy ne ya shigo.. Mummy tace "wai daddy meke faruwa ne".. Zaunawa daddy yayi.. "Tana son Aliyu sosai nasani shiyasa take wnn kukan amma hukuncin da baffa ya yanke kawai is the best tayi hakuri da duk wanda ze zaba mata kokuma ta nemi wani fakat shine kwanciyar hankali.. Duk wani sauki daza'a samu daga gareta ne.. Inda abun yazo da sauki ma hutun nasu ba wani bane next week zata koma sch kila hankalin ta yafi kwanciya idan bata ganin su".. Mummy ta gyada kai.. Dan itama tana tunanin hakan shine zefi.. Kodan sbd su jiddah... .. Maganar wanin da baffa ya fada ne take tayiwa Amoon yawo a ransa.. Sadeeq ya kama hannun sa.. "Pls take this easy".. Kamar jira Amoon yake yace "sadeeq I will not wlh wlh kaji na rantse babu me auran min mata kuma tabbas duk wanda yayi gigin haka sena batar da kowaye fannah tawace ni kade kuma babu wacce zan aura a cikin su babu wacce nace inaso dan haka babu wacce zan zauna da ita a cikin su kuma kowaye ake shirin bama fannah yazo ina jiransa"... Daga yanda yake magana kasan a he mean what he said.. Su jiddah dake parlor suna jin abinda ya fada duk suka juyo suka kallesa.. Nunawa yayi kamar be gansu ba har ze fita yaji muryar mom.. "To shugaban masara kunya.. Da ba'a fada maka abinda zuciyar ka bataso shugaban yan kafiya.. Dan Allah idan an aura maka su ka maido mana su a ranar.. Se musan ka isa.. Muga iya karshen takama.. Shashasha kawai.. Wlh tallahi Aliyu ka kiyayemu.. Wato kai idan ka kafe babu me tankwara ka.. Mu zuba mugani mu da kai".. Ko kala bece ba yayi ficewar sa ba tare daya kara kallon kowa dake parlorn ba.. Dad yabi dan nasa da Kallo.. Shide yasan yanada kafiya Amma Amoon ya takesa ya murje.. Dan duk family dinsu babu me kafiyar Amoon.. Be cika shiga abubuwa ba amma fa idan ya tsaya a A to dole A din nan za'a tsaya haka yake shi tun yana karami.. More comments more typing... Urs ✨✨✨ Nafeesatuu...😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (26)✨ fannah ta kalli wayar ta dake ringing... Numbern da Amoon ya tura mata message ranar nan ta gani..seda gaban ta ya fadi.. Ganin ta kusa tsikewa yasa ta dauki wayar tare da yin sallama.. Daga can ya Amsa tare da fadin "Aliyu Raddah".. A hankali tace "na gane ai" yace "good..why did you say yes akan batun Baffa?"... Tace "because that's the best for both of us"... Amoon yadan tabe baki yace "do you think cewa wani ze iya auren ki ina raye"... "Me ze hana hakan faruwa".. yace "khadeejah I have one heart and it beat for only you, in my hope you're my future.... Dan haka duk wanda yake tunanin zeyi rayuwa dake bayan ni ina jiransa".. Daga haka ya kashe wayar.. Dan tabe baki kawai fannah tayi a aje wayar... Sultan ma ya kirata bata dauka ba dan gabadaya haushi yake bata Amoon kau daya fado mata sede ta tura baki... Tama kosa kawai ta koma sch ko zata samu salama..... Tundaga ranar Amoon be sake kiran Fannah ba kuma bata sake ganin sa ba..shirin ta kawai take na komawa.. Har gida farouq yaje ya lallashe ta ya kuma kwantar mata da hankali hakama sadeeq.. Fareeda kam sun koma kamar da chucu ma haka .. Jiddah de har ynx basa magana ita da Yusrah... Har Fannah ta gama shirin ta duk anzo mata bankwana amma bnda su yusrah haka ma Amoon.. Sultan dama bata bukatar ganin sa... Ana gobe zasu tafi dayake harda su mummy ranar ta fito parlor .. Har ta sakko bata lura da wani a parlorn ba seda tazo gab.. Snn taji kamshin turaren sa.. Juyawa tayi da sauri dai dai shima ya dago kai.. Suka hada idanu.. Ware idanu tayi cike da mamakin ganin sa tace "kai".. Ya dage gira shima yace "ke".. Dan tura baki tayi se kuma tace "me kazo yi".. Ya dan harareta "nace wajenki nazo ne?".. Ta hade rai.. Tace "toni ina ruwana".. Daga haka ta juya a stairs nan ta hadu da mummy ta hisam ya kira kanta kasa ta matsa ko kallonta mummy batayi ba snn ta wuce.. Fannah ta shiga daki tana tura baki.. Allah yaso ta ma ba wani banzan dressing tayi ba.. Dan murmushi tayi domin kullum Amoon sonsa sabo yake koma mata.. Can kuma ta hade rai data tuno su jiddah da Yusrah da kuma sultan duk haushi suke bata ynx.. Tashi tayi tana kallon window ko zataga fitar sa.... Ji tayi an bude kofa hakan yasa ta juya da sauri.. Mummy ta gani tsaye.. Murmushi ta kakalo tace "mummy".. Dan tabe baki mummy tayi snn tace "kije kuyi sallama"... Daga haka ta fita... Fannah ta dan tura baki.. Kusan 2mins snn ta mike ta dauki well iron hijab dinta snn ta fita... Baya parlor.. A ranta tace kode ya tafi... Tasan halin kayan ta fa kilan ma ya tafi.. Bude kofar parlor tayi zaune ta gansa cikin daya daga cikin kujerun balcony din.... Zaunawa tayi.. Tace "kace ba wajena kazo ba?".. Ya dago manyan idanun sa ya zuba mata kafin yace "to na kiraki ne".. Sakin baki tayi tana kallon sa.. Yace "ni ai bn kiraki ba".. .. Hade rai tayi... Se kuma ta mike ta juya zata shige knn yayi saurin riko hannun ta.. "Oh srry wife".. Ta murguda baki "ga matan ka can amma bani ba" ta fada tana kokarin fisge hannun ta.. Ya rike hannun sosai sbd yasan zata iya shigewa ta barsa.. Yace "no kema harda ke ai" tace "what?".. Tana hade rai.. Ya ware idanu "yes kinga yusrah uwar gida se jiddah and you Amarya".. Tace "tabdi kaje ka aure su ni na barmasu.." Ta fada kamar zatayi kuka.. Ya dan dage gira "Da gske kin barmasu na aure su sukade".... Muryan ta na rawa tace "to dama na taba cewa zan aure ka ne pls ka sakeni".. Yace "ni kuma sena aureki.. Kawai inason na hadaki da yan uwanki ne se ku kara kulla zumunci".. Kasa magana tayi sbd tasan tanayin magana zata iya fashewa da kuka.. Yace "kinyi shiru". Ta hade rai tace "kaga ka sake ni".. Ya noke kafada yana dan murmushi da yake mugun kashe ta tare da kwantar da murya kamar tata "uhm uhm ni bazan sakeki ba".. Fannah ta zauna saman kujera.. Ta kifa kanta ta fara kuka a hankali... Zaunawa yayi gefen ta still yana rike da hannun ta yana dan murzawa.. Murya can kasa yace "are you jealous".. Kin dagowa tayi yace "babee".. "Pls Aliyu let me"... Yace "uhm uhm sekin ce zaki aure ni".. Ta fizge hannun ta ta mike.. "Yaya Amoon pls rayuwar da mukayi a baya ka ajeta.. Babu wani relationship ynx tsakanin mu sena yan uwantaka.. Baffa yace ku rabu dani so pls let me".. Daga haka ta shige... Dan murmushi yayi yaga sonsa karara a idanun Fannah duk da bata taba furta masa tana sonsa ba.. Kuma tabbas yana matukar son ganin wnn rana he just can't wait yaji kalmar so daga bakin Fannah.... Washe gari bayan sunyi sallama da kowa farouq da chucu suka kaisu airport.. Fannah se kallon gidan su Amoon take taga ko zata gansa.. Tunawa tayi da jiya seta hade rai tare da dauke.. Hada ido sukayi da farouq ta madubi yadan daga mata gira.... Tayi kasa da kanta tana murmushi.. A can airport din suka hadu da maryam.. Farouq ya matso kusa da ita.. So finally the Amah is Amoon.. Ta dan tura baki "ni ai bazan aure sa ba"... Murmushi yayi yace "wnn zancen ba har zuci ba gsky.."... Dan murmushi tayi tace "kaide ga chucu nan".. Juyawa yayi ya kalli chucu da ta rike maryam suna magana.. Murmushi yy.. Kamar chucu tasan me suke suke seta juyo.. Ganin kallon ta suke seta dage gira alamar what?.. Yanda tayi din kamar Amoon.. Duk dariya sukayi... Su Farouq na nan har jirgin su ya daga..... Snn suka koma gida.... Gidan su Baffa sukaje.. Yusrah na ganin chucu tace "hmm ynx sbd kin samu wata ynx an watsar damu".. Chucu na kallon ta da kyau ni bn watsar da ku ba".. Yusrah tace "gashi nan ynx kamar ma baki sonmu da yaya Amoon".. Chucu ta ware hannu "ni bazan hana sa yaso wacce yake so kuma take sonsa ba ku kanku baku san zaman lpy ne inda za'a maida komai ba komai ba a cire son rai.. Dama duk wnn matsalolin basu kawo ynx ba.. " daga haka ta wuce dakin mama ko kallon sultan daya shigo ynx batayi ba sbd mugun haushi yake bata.. Tana mugun son yayanta tana son farin cikin sa..tasan yanda yake inde har yana cikin damuwa.. Sune ke masa kallon me taurin kai amma yana da hakuri"..... .. Tare da maryam suka wuce gidan nasu...Fannah ta dubi hisam dake tayin fushi waishi bayason tahowa... Tace "to kode zaka komane..."... Kai ya daga mata da sauri.. Tayi dariya "lallai ma yaro"... Kasancewar daddy na zama a gidan seya kasance fess.. Abubuwa kadan suka gyara... Sukayi ordering abinda zasuci.. Kasancewar da dare su isa suna ci suka fara shirin bacci.... Fannah na gama setting wayar ta message din Amoon ya shigo.. "Wife is safely at UK miss you dear"... Dan tura baki tayi kamar bazatayi reply ba se kuma ta tura masa.. "Am not ur wife"... Babu jimawa se ya turo mata "ke ce Amarya fa".. Fannah ta hade rai.. Se kuma ta cillar da wayar.. Maryam dake waya da khalil da kalli Fannah se kuma ta dauki wayar tana dubawa.. Fashewa da dariya tayi.. Ta dubi Fannah "Amarya Amarya"... Fannah ta dauki karamin pillow ta gefi maryam dashi.. Dariya sosai maryam tayi.... Fannah ta dauki wayar ta tare da juyawa maryam baya ta lumshe ido kamar me bacci... Abubuwa dayawa suka ringa dawo mata.. Se take ganin komai kamar a mafarki.. Ta danyi murmushi.. Kenn tun a wancan lokacin Aliyu yasan wacece ita amma ya rinka mata rashin mutunci.. Daga baya kuma yazo ya koya mata son sa.. Kawai tana so tasan meyasa ya boye mata kansa .. Da kuma dalilin ta fiya ya barta...... Haka Fannah ta rinka tunanin sa.. Message ne ya shigo wayar ta . dubawa tayi da sauri dan tasan may be shine.. "Are you missing me?".. Fannah ta zaro idanu tana kallon maryam dake bacci.. Se kuma ta tura baki.. Ta tura masa reply "don't ever think of that"... "Ohk then.. Why are you still a wake?".. Cije lips dinta tayi.. Sekuma ta je wayar ta juya baya tana tura baki... Can babu jimawa ta sake jin karar message.. Da sauri ta juyo ta kara daukar wayar ta duba... "Pls love don't ignore".. Kin yi masa reply tayi.. Babu jimawa ya sake tura mata message .. "babee you knw what?".. Duk da tana so taji amma ta share.. Ta rinka kallon wayar ko ze ze sake turowa amma shiru.. Har ta cire rai.... Se ya kara shigowa.. dubawa tayi da sauri "A day is coming that maryam won't the person beside you, I will be that person.. And you will sleep on my chest and hug me lyk pillow.. Can't wait just can't wait....".. Fannah ta zare idanu se kuma ta juya ta dubi maryam... Dake bacci.. Tabb ynx akwai ranar da zata zo ta kwana da wani namiji......runtse idanu tayi.. Massage ya kara shigowa.. "Any way god nyt babee pls don't think of anyone think of me. I love you"... Rugume wayar tayi a hankali ta furta "I love you too"..... Daga haka bacci ya dauke ta... Me dadi baccin da rabon ta da irinsa harta manta . da kyar ta iya tashi tayi sallah snn ta sake komawa wani bacci... Ranar sunyi baccin gajiya sosai dan se 1 suka tashi sukayi sallah.. Snn sukayi duk wani abu daya kamata tare dayin breakfast.. Apartment dinsu maryam sukaje ta dauko duk wani abu dazata bukata suka dawo dan tare dasu zata zauna an riga an zama daya.. Ranar abu kadan se Fannah tayi shiru .. Duk message din da Amoon ya turo mata suna dawo mata.. Ko kuma ta dauki wayar tana sake dubawa .... Har morning message ya tura mata amma batayi masa reply ba... ..... maryam dake driving dinsu zuwa sch ta dubi Fannah... Ta fashe da dariya.. Fannah ta dube ta.. "Lpyr ki".. Maryam tace.. "Wato gaba daya Amoon ya gigita taki naga alama dama haka soyayya take bakya tunanin kowa se nasa".. Fannah ta hade rai "ce maki akayi tunanin sa nake".. Maryam ta tabe baki "oho zamaki fadi gsky malama".... Har suka karaso Fannah bata kara kula maryam dake tsokanar ta ba. Inda suke lectures suka shiga.. Ana ta gaisawa an dawo hutu.... Duk da ba wani dadewa sukayi da komawa ba... Jin anyi tsit yasa kowa ya natsu.. Ita kanta Fannah tun kafin ta dago seda gabanta ya fadi sbd jin kamshin turaren sa.. Lokaci daya kuma ta sauke ido a kansa... Fuskar sa cike da murmushi ba kamar yanda suka saba ganin sa da ba.. Dayawa a wajen sunyi murnar ganin sa kowa se gaisar dashi yake yana tambayar ina ya tafi.. maryam ta zunguro Fannah "ke wnn yaya Amoon din Aljani ne".. Fannah ta daga ido ta kallesa.. Suka hada idanu dashi dan kashe mata ido yayi.. Hakan yasa babu shiri ta gaisar dashi... Kallon ta yayi na yan second tama dauka baxe ce komai ba se taji yace "khadija Raddah".. Dauke kai tayi gaban ta na dan faduwa.. Yanda kowa ke nuna farin cikin ganinsa ya isa yasa ka fahimci anajin dadin class dinsa.. Bayan duk an gama gaishe gaishe kowa ya natsu snn ya fara masu class kamar yanda ya saba cike da kwarewa yanda kowa ze gane bayan ya gama yace "class rep should wait" seda gaban Fannah ya fadi.. Maryam kam wani murmushi ta saki...a hankali tace "za'a danyi soyayya knn".. Da sauri ta wuce Fannah kafin ma ta kamo ta tana dariya kasa kasa.. Har ta fice.. Seda kowa ya fita Fannah data hade rai ta karasa kusa dashi... wata rigar sanyi ya mika mata mara nauyi wacce ya cire saman rigararsa.. Kallon jacket din tayi snn ta kallesa tace "for what?.." Dago manyan idanun sa yayi ya zuba mata.. Dan tura baki tayi ta karba.. Hakan yasa yayi murmushi ta marairace "wai mene".. Tabe baki yayi ya mike "lets go.." Daga haka yayi gaba ta tabi bayan sa tana wani hade rai.. Bayan sun fito yadan rage sauri suka jera.. Bade tace komai ba.. A hankali yace "babee".. Dan cizon libs dinta tayi ba tare data kallesa ba.. Yace "you're not replying my message why".. Ta tura baki "to ni me zance".. Yace "ni me nake cewa".. Tace "baffa yace ze bani wani sbd zaman lpyn dukkan mu mu aje maganar soyayya mana because he have make it clear that dukkan mu hukura ze samomin wani kaima haka ga.". "Stop it".. Ya katse ta a dan fusace..idanun sa har sun fara sauya kala "this should be the last tym da zakimun maganar wani ko wata.. Baki da wani miji sama dani".. Daga haka ya juya.. Da yake suna kusa da parking space ya shige motar sa.. Cikin seconds yabar wajen da mugun gudu.... Fannah tabi motar da kallo idanun ta cike da kwalla ita kanta tana fada ne kawai amma har cikin ranta tasan rabuwa da Amoon abu ne me wahala... Ta kalli jacket din daya mata.. Kamshin turaren sa me dadi dake jikin rigar duk ya cika mata hanci.. Rungume jacket din tayi hawayen idon ta na gangarowa...... More comments more typing.... Urs ✨✨✨ Nafeesatu...😍😍 ... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (27)✨ Karasawa tayi wajen motar ta... Maryam na ciki tsokana ce cike da bakin maryam but ganin yanayinta seta gumtse abunta ta koma lallashi . Tana bada hakuri da kwantar mata da hankali .. Ita de Fannah batace komai ba amma ranta gaba daya babu dadi.. Bata taba tunanin zata sha wahalar soyayya irin haka ba... Suna karasawa gida sallah kade tayi ta kwanta.. Maryam tace ta taso suyi lunch tace bazataci ba kanta ke mata ciwo.. Nan fa hankalin maryam ya tashi.. Wnn ciwo kan da Fannah take bata sonsa.. Dibar Abincin tayi ta kai mata sama.. Duk yanda tayi da ita taci kinci tayi.. Har seda ta kira mata mummy.. Mummy nazuwa ta fashe mata da kuka.. Mummy ta rungume ta tana bubbuga bayan ta.. Tasan abinda ke damun diyar tata.. Is not easy ace mutumin da kk so kk mutuwar gani ace bazaka aure sa ba.. Mummy bata hanata ba har seda tayi kukan me isarta snn mummy ta fara bata abincin da kanta.. Bayan ta koshi ta bata magani daga nan bacci ne ya dauke ta... Shima baccin duk ba wani me dadi ba duk nasu Amoon ne da sauran family din.... Ko washe gari kin zuwa sch tayi sbd ciwon kan .. Maryam ce kade taje.. Wanka kawai fannah tayi ta kwanta , dan kallon break dinta da aka aje mata tayi ta dauke kai.. Ta juya tare da janyo jacket din Amoon ta rugume tanajin kamshin sa me dadi.. Ta lumshe ido a haka bacci ya dauke ta.... Har maryam ta dawo bata tashi ba motsin maryam ne ya tashe ta.. Maryam ta dubi break din ta kalle ta.. "Don't tell me tunda na tafi bacci kike".. Fannah tace "wai har kin dawo"... Maryam ta zauna gefen gado "oh ni wnn soyayyar taku harni wahala nake sha wlh".. Dariya Fannah tayi tace "se akace maki sbd shine bnd lpy"... Maryam ta nuna mata jacket din "ga sheda nan abun yakai ma baki iya bacci seda shi a kusa dake".. Fannah ta watsa mata harara.. "Bnsan saka ido".. Maryam ta tabe baki "anyway yana parlor".. Babu shiri fannah ta zauna tana zare idanu "what wa? you mean yana parlor me yazo yi"... Maryam na kunshe dariyar ta tace "see you dalilai dayawa.. Shima fa gidan su ne snn ga kuma matar sa a ciki"..... Wata harara Fannah ta zabga mata. Ganin yanda take kunshe dariya.. Aikam ta fashe da dariya... Fannah ta hade rai... Seda maryam tayi me isarta snn tace, wajen ki fa yazo ki shirya ynx ze shigo nan din"... Fannah ta marairaice ce "na shiga uku" Mikewa Maryam tayi tabar fannah da zare idanu ...janyo hula tayi tasaka se Kuma ta ja blanket ta rufa tanata zare idanu ....tun kafin ya shigo ma kamshin sa ya mata sallama ..runtse idanu tayi kamar me bacci ..bayan ta tabbatar ta kauda jacket dinsa dake gefen ta .. Da sallama ya shigo.. Zuciyar Fannah se bugawa take.. Idon sa na kanta ya karasa kujerar dake gaban mirror ya ja zuwa gefen bed din ta ya ya zauna.. Ya zuba mata idanu.. Duk da yasan ba bacci take ba se bece da ita komai ba kuma idon sa ta kanta ta.... Fannah tana jin yanda ya tsare ta da idanu gaba daya seta tsargu.. Can de ta kasa jurewa ta bude idanun suka hada idon tura baki tayi "kallon fa".. Ya ware idanu... "To ina ruwanki keda kike bacci"... Ta hararesa, "taya zanyi bacci bayan kazo kamun tsaye".... Ya gyara zama yace "ai naga kamar idan ina kusa se baccin yafi maki dadi".. Tace "tayaya".... Jacket dinsa ya nuna mata dake gefenta.. "Gashi nan".. Kallon jacket din tayi se kuma ta hade rai.. "To me ne hadin ta da bacci na"... Ta gyara zama "it suppose to be in the press not on the bed".... Tace "toni nasan meya kawoshi nan ne".. Ta basa dariya amma beyi ba yace "how are you feeling".. Tace "Alhmdllh".. "What's wrong with you".. Kanta ta nuna masa.. Turo kofar maryam tayi ta shigo duk suka bita da kallo tana rike da tray.. Ta mikawa Amoon "yaya Aliyu pls help us ka bata wlh bataci komai ba".. Karba yayi snn ta juya ta fita.. Ajewa gefe yayi ya ciro wani abu kamar touch cikin pocket dinsa.. Yace "muga idon ki".. Dan matsawa kusa da ita yana dan haska idanun ta for some seconds.. Snn ya kashe yace "kina sakawa kanki damuwa ko".. Shiru tayi batace ce komai ba.. Yace "srry inshaallahu everything will be ohk".. Dan gyada masa kai tayi.. Yace "srry for yesterday am srry love.. I caused us all this" yanda yayi din duk se taji ya bata tausayi itama setaga duk ya rame tasan shi kansa yana cikin damuwa sosai dauriya ce kawai irin tasa.. A hankali tace "duk ka rame kayi rashin lpy ne".. Ya kalleta se kuma ya girgiza kai.. Yace "just pray for us pls pray for us".... Idanun ta ya cika da kwalla.. Wayar ta ne yy ringing duk suka kalla sultan ne... Amoon ya ringa kallon wayar zuciyar sa na tafarfasa yanada wani mugun kishi inde akan Fannah ne... Lura da hakan da Fannah tayi ne yasa ta dauki wayar ta kashe gaba daya.. Dan sauke ajiyar zuciya yy se kuma ya kalle ta.. Ta langwabar da kai "srry..". Yy murmushi tare ta kamo hannun ta a hankali yace "I love you".. Ta dan lumshe idanu a hankali se kuma ta bude kamar zatayi kuka tace "am afraid".. Shafa gefen fuskar ta yayi a hankali yace "do you love me?". Gyada kai tayi tana hawaye.. Kafin a hankali tace "yes I love you.. I love you Aliyu.. I don't knw how to say it but you're the only person I love"... Se kuma ta fashe da kuka...rungume ta yayi cike da farin ciki "I love you too, I love you more and more dear".... Ya fada cike da tsananin sonta.. Da bayajin akwai wani mahaluki dayake mata kalarsa kuma bayaji ze iya bari wani ya mallaketa ba shi ba sede idan babu ransa sede idan mutuwa zeyi".. Fannah tanajin yanda zuciyarsa ke bugawa.. Gashi sosai ya rugumeta ... A hankali ya dago ta yana share mata hawayen.. Ta danyi murmushi tare da janyo jacket dinsa ta rungume tace "I love this jacket".. Yace "really zan kawo maki irinta".. Ta girgiza kai.. "No wnn nake so.sbd taka ce", yayi murmushin dake Kara masa kyau yace "abuna naki ne".. tace "thank you".. "Ba thank you ba abinci zaki zo ki ci and ni zan baki da kaina".. Fannah ta noke kafada.. Dauka yayi aje mata a cinya "I'll watch you eaten.. One day I will feed you my self".. Fannah tayi masa gwalo.. Murmushi kawai yayi yana kallon ta happily... Ita kanta Fannah duk setaji ciwon kan ya tafi rabon data samu tym dashi irin haka har ta manta...... Koda ze tafi ji tayi kamar karya tafi.... Yana tafiya maryam ta shigo tana kallon ta Fannah tace "yade kallon fa".. "Dole na kalleki ai har kinji sauki sbd maganin ki yazo".. Murmushi kawai tayi "kinga laifi na?".. Ranar Fannah ta ware.. Ita kanta mummy tasan dalilin ware war tata kuma taji dadi kullum Addua take ma diyar tata Akan Amoon ita kanta tayaba da hankalinsa dakuma irin kaunar da yake wa Fannah. Tana kuma adduar Allah yasa rabon ta ne"..... Koda dare ranar bnd chart da Amoon babu Abinda take.. Ko a rayuwar su tada bata taba sakewa dashi ba irin yau..". Ita kanta bata taba sanin haka yake ba seyau data sake dashi.. Da kyar ya bari tayi bacci... Suna tashi daga lectures ya tura mata message wai ta jira inda suka saba haduwa.. Duk yanda tayi da maryam ta bita kin zuwa tayi.. Hakanan ta wuce.. Tana zuwa seta gansa a zaune.. Ta karasa tace "ashe kana nan shine kace na jiraka..". Ya aje wayar sa yana kallon yanda tayi kyau.. Yace "wancan karon nine nazo na sameki so today I decided kixo ki sameni"... Dan murmushi tayi seta tuna ranar daya fara samun ta anan wajen ranar da yace zasu zama frnds..... Zaunawa tayi tana murmushi.. Yace "it all started here anyway yaushe zaki rakani hand ball"... Ta kallesa tana ware idanu fuskan ta dauke da murmushi tace "naje ka kara buga mun handball ka ki bani hakuri. Idan kuma nayi magana kace zan saka maka ciwon kai".. Ya danyi dariya.. Dan yana sane ya buga mata ball din nan.wancan lokacin." Ta hade rai "oh dariya ma na baka ko karfa ka manta ko hakuri baka bani ba wancan tym din". Ya ware hannu yace "hakurin me bayan kin rama you throw a tissue for me ko kin manta"... Dan hararansa tayi "kai abubuwa nawa kayi mun see you".. Yace "srry ynx de yaushe zamuyi an jima ku shirya sena nazo muje" ta gyada masa kai... Kamar yanda yace hakan kau akayi suka shirya suka shirya harda hisam.. Yazo ya dauke su.. Fannah ta rinka satan kallon sa ganin yanda kayan suka mugun yi masa kyau.. Dan hada ido sukayi ya kashe mata.. Suna isa su maryam suka bude suka fita zata fita yayi saurin kamo hannun ta.. Ta juyo tana kallon sa yadan kashe mata idanu yace "se satar kallona kike nayi kyau ne".. Tace "zero bakayi ba".. Dariya yayi sosai har seda ta shagala da kallonsa.. Yace "ba'a son karyata babba amma karya kike".. Fashewa tayi da dariya.. "Tace "oh. Hakama zakace".. Bude kofar yayi ya fita...itama fita tayi.. Tuni dama maryam taja hisam sun tafi wasan su.tare sukayi komai dashi se wani langwabe langwabe take shikam ya biye mata karshe ma cewa tayi batayi shima tace bazeyi ba.. Dole ya hakura ya siya masu kayan ciye ciye.. Se yamma sosai snn suka koma gida.. Su maryam na fita daga motar yace "I will be living tomorrow" ta kalle sa da sauri "zuwa ina" yace "America dama ai just squeeze amma inada aiki dayawa".. Tace "se yaushe knn".. Ya dube ta.. Da sallah kawai mu hadu a katsina"... Ta ware idanu "har sallah".. Dan ita har tsoran komawa take baffa ya bata wanda yace.. Kuma tsoro takeji kamar yasan tunanin da take knn ya kamo hannun ta "inshaallahu wnn karon baza'a samu matsala ba babu dadewa saura 2weeks ramadan and ga waya nan koda yaushe kuma tare kinji".. Gyada masa kai tayi jikin ta a sanyaye yace "I love you".. A hankali tace "love you too"... Yadan langwabar da kai kamar zeyi kuka "to ki saki ranki mana".. Budewa tayi ta fita.. Dan zata iya fashe masa da kuka. Dan murmushi yayi jikinsa a sanyaye ya yaja motar.. Fannah ta daure batayi kuka ba...ta zauna gefen gado tayi folding hands dinta trying hard batayi kuka ba.. Duban wayar ta dayayi kara tayi alamar shigowar sako.. "Don't cry pls I love you" shine abinda ya turo mata se hawaye sharrr maryam tace "to me arhar hawaye me kuma ya faru".... Nan ta fadawa maryam yanda sukayi ta karasa da fadin tsoro nake ji maryam".. Maryam tace ki kwantar da hankalin ki inshaallahu komai ze zo da sauki.. Hankalin Fannah ya kwanta sbd yanda maryam ta kwantar mata da hankali.. Ranar da daddare sun dade suna waya kuma hankalin ta yadan kwanta... Washe gari Amoon ya wuce America Fannah sam sam bataji dadin tafiyar sa ba.. Tunda yatafi be yarda ya barta da kewar sa ba kullum suna waya wani lokacin harda vedio call... Wnn karon shakuwar su tafi ta da... A haka har a aka shiga watan azumi... Kowa ya maida hankalin sa kan ibada.. Ana saura sati sallah su Fannah suka koma Nigeria.... Koda taje kamar yanda tayi tsammani ne su jiddah babu wanda yabi ta kanta.. Itama bata bi ta kansu ba sbd tasan wanda suke domin shi ita yake so ba su sede tanajin tsoro sbd bata manta da maganar baffa ba akan cewa ze sama mata wani kuma taga alamar har ynx sultan na kan bakansa... Yanda chucu ke nan da nan da Fannah kade ya isa ya nuna maka cewa tana son yayan nata da ita.. Itama sun kulle sosai da farouq.. Ana saura kwana biyu sallah ne tafiyar su kt shiyasa kowa ya fara shiri dan dama duk sallama acan sukeyin ta a mota ci duk suke tafiya kowa ze sami motar da ze shiga su tafi..sultan ya turo mata message akan cewa su tafi a motar sa.. Amma ta share batayi masa reply ba.. Ranar da zasu tafi duk suna gidan Baffa sun fito duk za'ayi tafiyar tana ganin sultan se kallon ta yake amma ta nuna kamar bata gansa ba.. Baffa na fitowa dasu Abie kowa ya mike duk suka fita.. Da abie da baffa da daddy mota daya suka shiga.. Fannah ta rinka kallon motar Amoon dake wajen da tunanin Ko wani ne ze tafi da ita.. Bata gama tunanin da take ba taga ya bude ya fito.. Babu shiri ta ware idanu cike da mmki.. Dayawa ma kallon sa suke da mmki.. A wajen daga dad se mammah da saleem suka san ya dawo jiya amma ko chucu bata sani.. Ya karasa wajen iyayen nasa ya gaisar dasu snn yaje yana mikawa su sadeeq hannu harda sultan.. Su chucu suka gaisar dashi.. Yadan kashewa Fannah idanu ta dauke kai tana murmushi dayawa a wajen sun gani amma babu wanda ya kula dad dinsa ya girgiza kai kawai.. Mammah tace "kai da suwa zaku tafi".. Yadan sosa kai.. "Mammah zan tafi da chucu da Fannah or chucu su tafi da farouq I will go with Fannah and fareeda".. Kowa a wajen kallon sa kawai yake harda Fannah dan har kunya taji.. Karasawa yy ya bude front seat yana kallon Fannah yace "get in".. Kanta kasa taki dagowa Abbu ne yace "jeki mana mamana".. A hankali ta karasa fareeda ma tabita".. Dadi kamar ya kashe chucu domin taga yanayin reaction din su jiddah da sultan bana farin ciki bane.. Murmushi kawai Dad yayi yana kara mmkin dan nasa.. Be kara bi takan kowa ba ya bude motar sa ya shiga.. Yayi reverse snn ya dago suka hada ido da sultan kashe masa ido yayi snn yaja motar ya fice da mugun gudu..... More comments more typing... Urs ✨✨✨ Nafeesatu...😍😍 ...... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (28)✨ Sultan ya runtse idanu zuciyar sa nayi masa wani irin zafi.. Ya dubi su yusrah da take ta sauke ajiyar zuciya kasan kadan take jira ta fashe.. Farouq ya budewa chucu mota zuciyar ta fess ta shiga se kanwar sa wacce ke bima Jiddah.... Jiddah kam tare dasu mamie ta tafi.. haka ma yusrah motar su mom tafi dukan su babu wacce bata kuka.. Hafsat dama tafiyar su daya da Sadeeq.. Fareeda ta gaisar da Amoon ya kalleta ta mirror yace "fareedan umma ya sch".. Tace "Alhmdllh".. A hankali Fannah ta gaisar dashi.. Ya noke kafada "bazan amsa ba"..ta Langwabar da kai "why".. Yace "fareeda baki ji me tace ba wai good morning haka ya kamata mata ta gaisar da mijin ta kamar ma batayi murnan ganina ba".. Fareeda kam murmushi kawai take Fannah ta ware hannu "but you didn't tell me you're coming".. Yace "umm na koma knn".. Tayi murmushi batace komai ba...yace "zaki gane kurinki kika sani ma ko acan kafin mu dawo za'a daura auren"... Fannah ta ware idanu yadan kashe mata ido... Yace "kinga daga can kawai fit... Duk inda zanje tare zamu tafi yarinya".. Fannah de tayi shiru batace komai ba.. Ita kanta fareeda se murmushi takeyi..... Tun basu yi nisa da barin Abuja ba suka fara bacci.. Ta mirror ya dubi fareeda ganin bacci take yasa ya maida idonsa a Fannah yanda take bacci se tayi masa kyau.. He just can't wait suyi aure yaga tana bacci tare dashi.. Dan kwantar mata da kujerar yayi yanda zataji dadin kwanciyar.. Snn ya shafa gefen fuskar ta a hankali... Dan bude idanu tayi se kuma ta lumshe..... Seda sukazo kaduna snn ta farka.. Tana kallon garin yace "kaduna".. Taita kallon garin.. Daga nan duk garin da suka wuce seya fada mata sunan sa.. Taita kallo cike da nishadi.. Idan kuma ta gaji seta koma bacci ... Zuwa 4 suka shiga cikin garin katsina... Fannah ta rinka kallon state din tata.. Ganin yanda take kallo yasa ya kamo hannun ta yace "kin gaji ko".. Gyada masa kai tayi ga azumi yace "anan za'a daura Auren mu".. Ya fada hankali yana dan murza hannun ta.. Fareeda setaji duk sun bata tausayi.. Hakika suna son junan su tasan idan akace za'a raba su zasu wahala... Tunda take tun tana yarinya ma bata taba ganin koda wasa Amoon ya nuna yana son wata ba.. Amma yau ko yanda ya rikayiwa Fannah a motar nan ya isa ta tabbatar cewa Amoon nason son fannah.....ita kanta ynx da sultan yaci ace ta ciresa a ranta amma ta kasa.... A babban family hause din nasu suka sauka.... Kafin ta fita Amoon yace "don't stress ur self wajen gaishe gaishen nan ki bari se ansha ruwa kinji"... Ta gyada masa kai snn ta fita... Duk yawan mutanen wajen da sultan ta fara hada idanu tana fita a motar dan kusan duk a tare suka isa.. Dauke kai tayi.. Tana kallon mutane dayawa da aka firfito sbd murnar ganin su.. Barin ma ita da kowa keson gani.. Kowa se zuwa yake yana rungume ta da yaba girman da tayi.. Fannah de se murmushi take ganin yanda kowa ke farin cikin ganin ta .. Dan daga kai tayi suka hada ido da Amoon yadan langwabar mata da kai... Alamar ta wuce daki mana.. Sede ta dauke kanta.. Ta cigaba da amsa gaisuwar da wata tsohuwa ke mata da tambayoyi se murmushi take ganin yanda tsohuwar ta hakimce saman kujera tana bayani da alama de kanwar baffa ce.. Chucu ce tazo ta kama Fannah tana fadin "Adda bari muje ta huta dan Allah kinsan ta gaji bakuma ta saba wnn doguwar tafiyar ba".. Adda tayi mata dakuwa "kinci ubanki Amadu haushi fa take ji bn kula ta ba".. Chucu ta murguda baki taja Fannah suka wuce wani daki daban... Fannah ta zuwa ta baje saman gado tana lumshe idanu "wlh na gaji ga wata irin yunwa".. Chucu ta harareta tace "bayan soyayyar da kukasha a mota se kuma kice kinajin yunwa na dauka a koshe kike".. "Ke da kika taho tare da yaya farouq kin koshi knn".. Chucu ta ware hannuwa "full wlh".. Fareeda data shigo ynx tace "itama a koshe take.. Dan yau nasha kallo nasan na biyo motar masoya ko kunya ta fa basaji"... Tashi Fannah tayi ta shige toilet tana dariya.. Ganin wani tsalle da chucu tayi ta rungume fareeda wai se ta bata lvri.. Ita kanta tun tanajin kunyar fareeda har ta ware ta rika biye Amoon a motar.. Kuma tasan daba dashi bane kila da tafi haka gajiya.... Adda ta dubi yusrah da idanun ta suka kumbura tace "ke kuma lpy keda baki rabo da fitina".. Yusrah ta murguda baki ta tashi ta shige dakin da mom ke ciki.. Adda ta tabe baki tana fadin "kyaji dashi nasan Aliyu ne ba wani ba".. Amoon da yadan kalleta ta gefen idon suka hada ido.. Dauke kai tayi ta nuna kamar ma bata gansa ba.. Dan murmushi yayi ya tashi ya koma kusa da ita tare da bata side hug. Ture sa tayi "kai nifa tsoro kk bani".. Daidai kunnen ta ya rada mata.. "Nifa na samu mata Adda".. Ta dan ware idanu.. Tayi masa alama da hannu akan wacece "ya rada mata "yanda tayi da fuska seda yayi saurin rufe mata baki dan karma ta daga zancen.. Ganin haka yasa tayi masa alama da zasuyi magana.. Tashi yayi ya fita yaki yarda ya kalli mammah ya yasan kallon sa take... Fannah na idar da sallah ta kara kwantawa duk tsokanar dasu chucu suke mata bata bi takansu ba dan wlh ta gaji.. Quranin data gani ta dauko ta fara karantawa se gab da magrib snn ta aje ..... Fannah fareeda ce ta shigo masu da kayan shan ruwan su sukayi snn suka fita tarawi... Washe garin ana idar sallah seda suka sha baccin su na gajiya snn suka tashi.. Ana yin azahar suka fara aiki kasancewar gobe sallah duk da akwai yan aiki dole su saka hannu sbd ayyukan dayawa.. Duk tare sukayi aikin amma babu wanda ya kula wata tsakanin ta dasub jiddah.. Sallah ce kade ke tashin su.. Chucu ta mikawa Fannah wasu kaji da aka gama gyarawa.. "Ki yiwa yaya dambun nama me yaji snn ki saka tafarnuwa".. Dagowa tayi suka hadu idanu dasu yusrah.. Taci fuska ta karba ta fara sarrafa ta... Tana gamawa ta saka a inda chucu ta miko mata ta dube ta tace "ina za'a aje".. "Kai dakin mu".. Fannah ta mike ta fita.. A parlor ta iskesu shida wani wanda da alama shima ba'a nan yake zaune ba jiya yazo "sageer" taji suna ce masa.. Dan gaisar dasu tayi ta wuce zuwa dakin su.. Ta aje .. Tana juyowa taga Amoon tsaye jikin kofa har ya bata tsoro.. Ta ja baya da sauri.. Se kuma ta shagwabe fuska tace "ka ganka ko" yace "nimene".. "Ka bani tsoro".. Ta gyara tsayuwa "to mene Acan".. Ta ware idanu "ina ruwanka".. Ya langwabar da kai "ke kikayimun da kanki".. Ta girgiza kai... Yy murmushi yace "just can't wait to teste it idan ansha ruwa zaki bani".. Fannah ta noke kafada.. Ya harde yace "sageer".. Ya amsa.. Ya dubi Fannah yace "come with me".. Bin bayan sa tayi bayan sun fita parlor yace "sageer waini za'a ma rowar nama".. Sageer ya ware idanu "wnn da kike gani maye ne mayen dambun nama ne ko bayan aure da kinyi ki boye".. Fannah tayi murmushi ta shige kitchen bama ta dauka sageer nada magana ba.. Koda aka sha ruwa duk yanda Amoon yaso cin naman nan kin yarda su hadu tayi karshe ma cikin mutane ta shige inda baze iya zuwa ba.. Se can da daddare tayi shirin bacci ya tura mata message "just craving for it amma kin hanani".. Tura masa tayi "srry".. Yace "no bad hope it will be the first thing I will eaten tomorrow after eid".. Ta tura masa da inshaallah.. Daga haka ta kashe wayar ta ta kwanta bacci".. . Washe gari eid.. Sukayi duk wasu dabiun daya kamata .. Snn kowa ya shirya cikin kayan sa masu kyau..Fannah ta rinka kallon yanda su chucu sukayi kyau kamar wasu larabawa.. Chucu tazo saitin kunnen ta tace "you look so take away kaman wata balarabiya zataje masallaci".... Murmushi kwai chucu tayi.. Key fareeda ta amso masu na mota wajen Adda ita tayi drving dinsu zuwa masallacin.. Yanda Fannah taga musumai dayawa kowa nata addu'a se abin ya birgeta fisrt tym zatayi sallah a kasar ta cikin state dinta tare dakuma yan uwanta ga musulmai ta koina.. Dole ta godewa Allah daya nuna mata wnn rana"... Seda fareeda ta zazzagaya dasu sosai snn suka dawo tunda tasan gari sosai tana zuwa... Sanda suka dawo kusan dayawa suna cikin compound din da alama kila duk dawowar su knn... Fannah ta rinka kallon Amoon dayayi wani irin kyau cikin manyan kayan snn ta dauke idanu ta maida kan dad dinta wanda kallo daya zaka mata kasan yana cikin matsanaicin farin ciki".. Tana fita wajen dad dinta taje ta rungume sa cike da murna .. Kusan kowa wajen iyayensa ya tafi yana masa barka da sallah.. Daganan suka rinka yiwa junan su aka fara yin hotuna na wajen hotuna seda sultan yasan yanda yayi ya tsaya kusa da Fannah.. A hankali yace "Fannah are you doing the right thing".. Kamar bazatayi magana ba se kuma can tace "me nayi".. Yace "you're ignoring me".. Tace "hakan shine dede".. "Why" tace "baffa yace na rabu da dukan ku".. Ya danyi murmushi "but ai ni kade kika kyale bnd Amoon".. Fannah tayi shiru amma har ga Allah haushinsa take ji.. Yace "pls koda call dinane pls be picking".. Gyada masa kai tayi.. Sbd dagowar da tayi taga Idon Amoon a kansu.. Seda gaban ta ya fadi Amma ta dake.. Ganin ya bar wajen ma gaba daya yasa duk jikin ta yayi sanyi.. Dama shi be shiga hoton ba gaba daya.. Bayan an gama kowa ya shiga ciki.. Har aka fara hada hadar cin Abincin bataga Amoon ya shigo ba.. Gaba daya duk se taji ta kasa ci.. Kusan har aka gama Amoon be zo ba. Sageer ne kade taji ya tambayesa akace may be ya tafi wani wajen.. Amma ita ai tasan yana cikin gidan sultan ma ya sani amma beyi magana ba.. Ganin babu wanda ya kara maganar sa yasa ta tashi a hankali ta fita.. Hanyar data ga yabi nan tabi can ta hangosa zaune cikin wata er rumfa yana danna wayar sa.. Komawa tayi.. Seda taje daki ta dauko dambun sa snn ta wuce kitchen seda ta diba masa komai har zu drink snn tasaka a tray snn ta juya tabi ta baya.. Tana karasawa gaban ta na faduwa tayi sallama.. Ya amsa ba tare daya juyoba... Jin muryar sa kade ya isa ya tabbatar mata da yana cikin damuwa.. Kujerar dake kallon tasa ta zauna tace "why are you alone".. Ba tare daya kalleta ba yace "just".. Ta langwabar da kai.. "Is it because of sultan".. Yace "am just thinking of how to handle that guy"... Tace "but I love only you".. Ya zuba mata idanun sa da suka canza kala snn yace "I don't knw why but sultan nason shiga gona ta.. But idan beyi wasa ba se bakin ciki ya kashesa"... Kamar Fannah zatayi kuka tace "beb pls forget about that ga abinci". Dan murmushi yy.. A haka ta tsare sa seda yaci duk abinda ta kawo masa snn ta tashi.. Duk yanda yaso ta tsaya ki tayi.. Ta dawo parlo ynx duk babu iyaye se su yaran tare da Adda da alama labari take basu.. Fannah ta shigo ta zauna ba tare da Adda ta ganta ba ta boye bayan Hafsat... Babu jimawa sega Amoon ya shigo.. Duk suka bisa da kallo wajen farouq dake wani murmushi yaje ya zauna tare da dan tallabar masa keya... Da yamma.. Sadeeq ya dauke su ya zazzagaya dasu cikin gari.. Basu dawo ba se dare shima sallah kawai sukayi suka kwanta..... .. haka Washe gari ma wani fitan suka karayi tunda suka fita basu dawo ba se yamma.. Yanda Fannah taji dadin sallahr nan ba'a magana bata taba sanin haka ake sallah ba gashi har hawa sunje kallo duk da basu wani dade ba suka dawo amma abun ya kayatar da ita.. . A get suka hadu da Amoon da sageer zasu fito.. Tsayar dasu yayi yana kallon Fannah yace "ur bag.. Sbd kwai abinda yake son saka mata.. Da kamar ta cire wayar ta se kuma ta mika masa gaba daya... Ya tafi da ita.. Cikin motar sa ya shiga ya ciro wasu bngles masu kyau na gold ya saka mata a jakar. Snn ya dauko wayar ta sbd da tayi karar shigowar message.. Dubawa yayi ganin sultan.. "Dear pls lets meet by 8 pls don't ignore".. Amoon ya rinka kallon message din.. Da ynx yayi niyar maida mata da jakar amma se ya fasa ya shiga contact din sultan yana duba messages din yake tura mata bata reply".. Zuciyar Amoon wani irin tafarfasa kawai take.. Wayar ya saka aljihu jakar kuma ya barta cikin mota yacewa sageer suje... Suna dawowa sallahr ishai yaji wayar na ringing kara dubawa yayi ganin sultan ne.. Tuni idanun sa suka sauya kala.. Ya rasa gane me sultan yake nufi shi gaba daya.. Suna shiga parlor ya hango sultan dake zaune cikin wasu raw na kujeru yana danna waya.... Kiran ne ya sake shigowa Amoon yayi silencing wayar snn ta karasa kusa da sultan zuciyar sa na wani tafarfarsa a tym din ji yake ze iya yiwa sultan dukan tsiya dan ya kaisa bango.. Sultan be an kara ba se ji yayi an fizge wayar an bugata da kasa... Ya dago da sauri yana kallon Amoon da idanun sa sukayi jawur... Tsabar fitina da kishi dake cinsa a lokacin.. Cike da fusata sultan yace "what? Amoon, my phone," Amoon yace "an fasa do what ever you think you can do.. And if you did not stay away from Fannah I will do worst than this".. Sultan ya rinka kallon sa ransa a mugun bace.. Before ramadan ya siyi wayar nan amma ba wnn ne damuwar sa ba yanda Amoon yazo ya fasa masa and yana masa magana cike da isa kamar ya haifesa shi yafi komai bata masa rai.. Sultan yace "an kula ta din who are you to give me rules.. Wlh Amoon kai baka isa ka hanani abinda raina ke so ba yanda kake son fannah nima haka nake sonta kuma".. Ai be idasa ba Amoon ya shake wuyar sa "don't ever se that again Fannah tawace ni kade." Hakan yasa shima sultan ya kaimasa wata shakar... Tuni akazo ana kokarin raba su.. Amma yanda kowa ya harzuka da yanda kowa yake jin haushin dan uwansa se aka kasa raba su... Seda mom ta fito ta taka matsu tsawa snn suka rabu amma basu bar gayawa junan su magana ba... Wata tsawar ta sake daka masu.. Se ynx suka kula da Abie, abu, se daddy da kuma Abban sageer.. Da alama shigowar su knn.. Abie yace "you guys should meet me and Fannah should join".. Duk bin bayansa sukayi kowa fuska a hade.. Duk suna ciki mom ta shigo tare da Fannah.. Kanta kasa bata yarda ta kalli kowa ba se Amoon.. Kansa a kasa yake amma kallo daya zaka masa kasan a zuciye yake.... Abbu ya tambayesu a binda ke faruwa. Sultan ne yayi karfin halin yin bayani Amoon de be dago dan babu ma alamar zeyi magana.. Abbu ya dubi Amoon "why did you did that. Aliyu".. Ba tare da Amoon ya dago ba yace "he should stay away from Fannah".. Abbu yace "you're very stupid the two of you.. Fada akan mace.. And wait baffa yace you guys should both let her..nether one of you will marry her.. Oh kun manta.. Sbd kunga mun zuba maku idanu" ya dubi Fannah yace "mamana" ta dago idon ta yace "inshaallahu gobe zan sama maki wani daban basu ba inde har ya maki in few days time za'ayi maku baiko"... Fannah ta amsa idanunta cike da hawaye.. Yace "Allah ya maki albarka.. Duk wanda ya sake maki magana ki kawomin karar sa and I will deal with that person" ta gyada masa kai tana kallon Amoon da har lokacin kansa a kasa yake.. Snn ya koma gasu Amoon yace "and duk wanda ta kawomin zancensa a cikin ku wlh zaku sha mmki na inshaallah inde har wanda na kawo yayi mata ranar Friday za'a masu baiko kuma ku shirya cos tun ba yau ba nariga nayiwa su yusrah alkhawari dan haka Amoon ka shirya auren ka dasu babu fashi... And you sultan.. It seems lyk you're not on ur ryt sense.. Kaima ka sani har fareedan kafasa auren ta itama I will get her one and before Friday ka tabbatar ka fito da wacce zaka aura".. Kaji na rantse inde har kuka saba dokata zaku sha mamaki".. Sultan ya rinka kallon Abbu jin wai har fareeda ya fasa basa.. Shifa bece bayason fareeda ba.. Yana mugun sonta kawai de baya so Fannah ta subuce masa ne shiyasa amma yanason fareeda.. Yace "Abbu kuyi hakuri wlh na hakura da fannahr zan auri fareeda wlh. Inasonta.. Tsawa mom ta daka masa "will you shoutup my friend you're very stupid se ynx kasan da haka to wlh koda wasa inga ka kara kula fareeda da neman rigima ne yasa ka kyale ta".. Kasa yayi da kansa cike da tsoro dan yasan kila wnn shawarar mom ce dan ba wani ba... Abbu ya rika masu fada.. Sosai yaga karaya da nadama a idon sultan.. Amma ko daya be gani a idon Amoon ba.. Babu ma Alamar ze karaya.. Ana sallamar su Amoon ya tashi ya fice ba tare daya kara kallon kowa ba.. Sultan kau tsayawa yayi ze bata hakuri.. Abie ya masa wani kallo yace "get out".. Ya kalli mom dinsa ta zuba masa harara hakan yasa ya tashi jiki a sanyaye... ..... Urs ✨✨✨ Nafeesatu....😍😍 .... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (29)✨ Amoon ya wuce dakinsa ba tare daya kalli kowa dake cikin parlorn ba.. Yanda yake hadiyar zuciya a lokacin kamar wani mayunwacin zaki.. Yana shiga ya daki banko kofar da karfi yana nishi tare da cizgar lips dinsa.. "He's just hoping to see tomorrow dan yaga wane isashshen ne ze shigo cikin family din nan da sunan wanda ze auri Fannahr sa"... Ya runtse idanu yanajin yanda zuciyar sa ke wani irin bugawa.. Bude kofar akayi.. Ya daga jajayen idanun sa yana kallon sadeeq daya shigo.. Dauke kansa yayi ya cigaba da sauke ajiyar zuciya da karfi.. Kallo daya zaka masa kasan ransa yakai kololuwar baci .. Bude fridge sadeeq yayi ya dauki bottle water ya mikawa Amoon bayan ya bude... Karba Amoon yayi ya daga...ya shanye tass snn ya juya yana kallon sadeeq yace "inde har Fannah ta auri wani baniba, to mutuwa zanyi that's the end of me"... Sadeeq yace "stop saying that.. Inde Fannah har Fannah matarka ce wlh seka aure ta idan kau kaga baka aureta ba to ba matarka bace that's ur destiny".. Dan murmushi Amoon yayi wanda daga gani kasan he's boiling from inside yace "Abbakar bazaka gane ba Fannah is my hope she's my future".. Sadeeq yace "just keep praying and kayi hakuri nasan wnn duk kishi ne kesa wnn abun ko a yanayin condition dinka ai ka kwantar da hankalin ka..ni nasan sbd yanayin condition din yusrah suka matsa seka aureta sbd idan aka barta zata iya shiga wani hali tunda ba lafiya ta gama isarta ba.. Kuma kaga tunkan tasan kanta takesonka. And babu yanda za'ai a hana jiddah kuma tunda tun suna yara suke sonka".. Amoon yayi shiru bece komai ba amma yasan zuciyar sa bazata daukar ganin Fannah da wanin sa ba... Fannah kam daki ta shiga tasha kukan ta fuskar Amoon kawai take hangowa tasan bashi cikin yanayi me dadi.. Bayan tafiyar su sultan akayi kiran su fareeda.. Nan take ya fada masu duk hukuncin da suka yanke.. Abbu ya kalli fareeda yace "maganar sultan ki barta ga sageer nan inshaallahu nasan bazaki samu matsala dashi ba".. Gyada masa kai fareeda tayi gaban ta na faduwa.. Sageer din da bawani shiri suke dashi ba mutumin da yakeda mugun jin kai amma shine za'a aura mata.. Haka nan de kawai ta Amince zata aure sa amma zuciyar ta bnd bugawa babu abinda take.. Ita tana da mugun tsoro shiyasa ko Amoon bata shige masa... Yusrah kam farin ciki sosai jin Friday za'ayi baikon su da Amoon duk da harda jiddah Amma de tana farin ciki... Jiddah kam jikin ta yayi mugun mata sanyi.. Taga a yanayin da Amoon ya fito daki dazu hakama na Fannah hakanan kawai se jikin ta yayi sanyi... Chucu kam duk da tana farin ciki sede tausayin yayan nata da Fannah ya rufe hakan.. She wish ace itace yusrah da Jiddah data hakura yau kodan sbd farin cikin su da yanda suke son junan su... A ranar dayawa basuyi bacci ba cikin wadan da Abun ya shafa wasu farin ciki wasu kam kwana sukayi kuka irin su Fannah da fareeda.. Fareeda na ganin yanda sultan keta kiran ta da kuma tura messages.. yana bata hakuri da kuma rokonta akan dan Allah kartayi accepting sageer.. Babu amsar data basa.. Duk da tasan a lokacin can ita taja sultan ya barta amma dole itama ta share sa kamar yanda ya share ta wnn karon sbd fannah.. Kuma dukda tanasonsa dole tayi hakuri tunda Abbu ya hadata da sageer... Fannah kam taci kuka harta gode Allah chucu ce me lallashin ta... Amoon ya tura mata message amma bata duba ba bama tason dubawa sbd tanaso tabi umarnin iyayenta... Washe gari kamar yanda Abbu yace sageer yazo ya samu fareeda.. Itade ta gamajin abinda ya fada mata a matsayin wanda ke sonta ko daya bama tajin zata fara sonsa.. Sultan kau kamar zeyi hauka sharesa tayi ta nuna kamar ma bata san yanayi ba ... Can bayan la'asar Abbu yayi kiran Fannah... A hanyar ta ta zuwa ta hadu da Amoon dauke kai tayi zata wuce.. Yace "dama idan kika je kinuna beyi maki ba"... dan kallon sa tayi taga bama ita yake kallo ba ta dauke kai tayi wucewar ta.. Parlorn Abbu ta shiga ta same sa bayan ta gaisar dashi ya amsa ya danyi mata nasiha tare da fada mata ribar hakuri snn ya nuna mata parlon da yake ciki .. A hankali ta tashi ta shiga jikin ta duk a sanyaye tayi sallama ya amsa mata kanta kasa ta zauna.. Ta gaisar dashi ba tare data dago ba .. Ya amsa snn yace "khadeeja".. Dan dagowa tayi ta kallesa.. Shima matashi kamar su Amoon din duk wani abu daza'a soshi ya mallaka sede ina batajin zata iya son wani bayan Amoon duk maganganun da yake bama tajinsa.. Tade ji sunan sa Yusuf. Amma nan har ya gama surutun sa ba jinsa take ba.. itade seda yace ze tafi zuwa gobe ze dawo snn ta dago ta kallesa murmushi tayi snn tayi masa sallama.. Parlorn Abbu ta wuce ta yace "ya tafi mamana".. Ta gyada masa kai.. Yace "masha Allah ya kukayi dashi".. Tace "na amince Abbu".. Murmushi Abbu yayi "Allah ya maki Albarka" a sanyaye tace "Ameen".. Wnn karon bata iske Amoon ba se jiddah tare da farouq.. Babu wanda ta tankawa a cikin su ta shege daki sbd kukan dake cinta... Yusuf yazo ze shiga mota knn aka yi masa sallama ya juyo yana kallon Amoon da murmushi ya mika masa hannu suka gaisa... fuskar Amoon babu yabo ba fallasa yace "nasan neman aure kazo ko".. yusuf na murmushi yace "sure khadeeja".. Amoon ya dake gira trying hard be fito da bacin ransa ba yace "advisibly kar ka kara zuwa imda sunan wajen ta kazo cos tanada miji".. Dan kallo sa yusuf yayi snn yace "but ni ba'a fadamun tanada miji ba".. Amoon yace "for ur on good kar na kara ganin ka da matata".. Daga haka ya juya yabar Yusuf daya bisa da kallo.. Can kuma ya shiga motar sa... Fannah dake zaune jikin gado tana share yan hawayen ta ta daga ido ta dubi jiddah da farouq da suka shigo.. Dauke kai tayi ta cigaba da goge hawayen ta da sukaki tsaya mata... Jiddah ta zauna gefen ta farouq kuma ya tsaya jikin mirror yana kallon ta yace "jiddah is here to apologize".. Jiddah tace "kiyi hakuri for all what happened and still happening ina son yaya Amoon amma na hakura dashi because of you ke yake so bamu ba dan haka na hakura".. Ba tare da ta kalli jiddah ba tace "babu komai and maganar yaya Amoon kuma ni na hakura Abbu na hadani da wanda zan aura"... Jiddah ta dafa kafadar ta "Fannah nasan kina son Amoon and shima ke yake so.. Tunda nake bn tabajin yaya Amoon yace yanason wata ba se akanki nasan koda mun aure zuciyar sa na tare dake.. Ni ynx nayi wa yaya khaleefa magana and inshaallahu zuwa Friday zasu zo ayi mana baiko".. Fannah de batace komai ba sbd ita kade tasan yanda take ji... Mikewa jiddah tayi ganin Amoon fita sukayi farouq na bayan ta.. Duk da Fannah taji kamshin turaren sa Fannah bata dago ba.. Amoon ya karaso Yana kallon ta ganin yanda take kallon wani direction din yace "hope kin sallamesa".. Ba tare data kallesa ba tace "why will I do that bayan shine aka zabamun"..yace "aka zaba maki ai ba zabin kiba".. Ta juyo ta kallesa.. "Nima ynz zabi nane coz na riga na amince ma Abbu".. Amoon ya rinka kallon ta yace "look into my eyes and tell me kin amincema wani da aure bayan ni".. Kin yarda tayi ta kallesa.. Yace "khadeeja".. Fashe masa tayi da kuka "pls Aliyu let me ka kyale ni dan Allah na rokeka ka rabu dani".. Se kuma ta juya tana ta kuka sosai... Sosai ta basa tausayi amma yasan duk abinda take ji be kai rabin wanda yakeji ba ya fita damuwa..he wish ace ze iya yin kuka he wish yace ze iya rungume ta suyi kukan tare daganan su samawa juna solution. Juyawa yayi a hankali ya fita... Seda taji karan rufe kofa snn ta dago.. Se kuma ta juya taci gaba da kukan .. Dakin dad dinsa yaje.... Dad yasan maganar data kawo dan nasa shiyasa yayi saurin dakatar dashi.. "Aliyu kayi hakuri da hukuncin da Aka yanke maku kawai ni bazan iya yanke komai ba wnn umarnin Baffa ne ba namu ba"... Tashi Amoon yayi ya fita.. Dad ya bisa da kallo... Sultan ko duk yanda yaso ko haduwa ma yayi da fareeda taki yarda ko kiransa bata dauka.. Ya tura text na ban hakuri yafi a kirga.. Yaje wajen mom tayi masa kaca kaca.. Ta korosa daga yau zuwa gobe kade aka basa ya samo mata ko a dauki wata a hadasu kawai.. Shi wlh ynx har zuciyar sa yasan ya hakura da Fannah fareeda yake so.. Itama gashi ynx taki sauraren sa... ..... Tunda yusuf ya gama parking yaga Amoon zaune seda gaban sa ya fadi.. Amma ya dake.. Amoon ya bisa da kallo zuciyar sa na tafarfasa... Fannah ta tashi bayan taga message din yusuf cewa ya karaso.. Hijab kawai ta saka ta fita zuwa can inda yake.. Karasawa tayi a hankali tayi masa sallama.. Ya dago "welcome beautiful".. Dan murmushi kawai tayi.. Ta zauna ta gaisar dashi ya amsa.. Zeyi magana knn ya tsaya Yana kallon Amoon daya nufo wajen.. Fannah ta juya ita kanta ganin Amoon seda gaban ta ya fadi.. Amma ta dake.. Yusuf yace "who is he".. Fannah ta dan kakalo murmushi "my brother".. Shide Yusuf be yarda ba dan yanda yaga Amoon ya taho cike da tsananin kishi a idanun sa yasan ba brother dinta bane.. Amoon na karasowa ba tare da ya kalli yusuf ba idanun sa akan Fannah yace "Fannah leave".. Ta dake tace "why"... A dan tsawace yace "I say leave".. Yusuf ne yace "brother I think ba haka yakamata kayi ba besides hakan ma da kakeyi be dace ba".. Amoon ya dubesa da jajayen idanun sa yace "how dare you to tell me what to and what not to do I say how dare you".. Yusuf ya rinka kallon sa... Amoon ya nuna sa da yatsa "this should be the last tym da zan ganka a gidan nan da sunan kazo wajen ta,". Fannah tace "Aliyu pls stop this kasan de shi zan aura ko".. Amoon yace "shout up don't dare repeat that Again baki da wani miji daya wuceni".. Snn ya maida duban sa ga Yusuf "and you wnn da kake gani matatace.. She's mine wlh koda wasa ka na kara ganin ka anan duk abinda nayi maka kai kaja get ur legs out of this house".. Fannah ta dawo gaban Amoon idanun ta cike ta hawaye.. "Aliyu stop this pls stop this shi wnn din shi zan aura".. Ya kamo ta look into my eyes and tell me shi zaki aura.. Ki kalli idanu na kinga Alamar zan bar wani ya aureki I said ki kalle ni kice mun na wani kike so Fannah kalleni".. Ya fada a tsawace.. Dagowa tayi tana kallon idanun sa zatayi magana Amma ta kasa dan babu abinda ta gani a ciki se tsabar "fitina, so, rigima, da kuma tsananin kishi".. Fashewa tayi da kuka sosai tana girgiza kai.. Amoon ya maida duban sa Akan Yusuf zeyi magana yaji murya Abie.. "Amoon you're very stupid you're very very stupid".. Amoon yayi shiru yana sauke huci idanun sa sunyi jajur.. Abie ya karaso.. Yana kallon Yusuf yace "kayi hakuri kaji inshaallahu hakan bazata sake faruwa ba.. Yusuf ya gyada kai tare dayiwa Abie sallama ya tafi.. Abie ya zauna saman daya daga cikin kujerun.. Hakan yasa su Amoon suka durkusa shida Fannah da taketa sharar hawaye.. Abie yace "Amoon you're playing with us ryt.., mun zama tsararrakin ka ko? Knn kai bamu isa musaka doka kabita ba who are you.. Mufa muka haife ka".. Amoon de kansa na kasa be dago ba.. Abie yace "kaga idan har baka natsu ba wlh zaka sha mamaki dan sena mugun saba ma".. Fada sosai abie ya masa ko ehem be ce ba.. Seda ya gama snn amoon ya tashi ya tafi.. ya juyo kan fannah da kanta ke kasa.. Nasiha yayi mata sosai snn yace ta tashi ta tafi".. .. A daren ranar Amoon ya fito knn sbd ko daya be saka komai cikin sa ba ya fito dining ya nufa ze hada tea ko kallon yusrah dake zaune beyi ba gaisar dashi tayi bema kalle ta ba bare sa ta saka ran ze amsa.. Muryar ta na danyin rawa tace "yaya na hada maka tea din?".. Dagowa yayi ya kalle ta yace "yusrah wlh daga yau kika kara shiga harka na a gidan nan sena karyaki kuma kisani bazan aure ki ba bake nake so ba inde har kika bari aka daura auren nan you'll regret marrying me".. idanun ta cike da hawaye tace "yaya Amoon kayi hakuri".. "Srry for ur self.. Na riga ba gaya maki idan kinga dama ki bari a daura auren bacemun anan idiot".. Juyawa tayi hawaye sunki tsaya mata ta shige daki.. Amoon na juyowa suka hada idanu da mom dake tsaye da alama duk taji abinda yace.. Dauke kansa yayi ze tafi tace "Aliyu".. Ya tsaya tace "Ashe dama bakada mutunci? Ashe rashin kunyar taka da taurin kan naka har ya kai haka?.. Mu zamu yanke hukunci ka gaya mana bamuyi dede ba? And har kana cemata karta sake ta aure ka zatayi regretting.. Kai ko tausayin condition dinta bakayi kk fada mata haka.. To dan Allah idan an aura maka ita ka kashe ta ko ka sake ta a ranar nan zamu san ka isa damu daga haka ta wuce dakin da yusrah ta shiga.. Tabe baki Amoon yayi.. Yau koda yusuf yazo Fannah bata yarda sun tsaya inda Amoon ze gansu ba.. Abie ne ma yace suje can parlorn sa.. Shiyasa har suka gama firar su basu hadu ba.. Ta fito zata rakasa knn lokacin motar Amoon ta shigo gate din.. Seda gaban Fannah ya mugun faduwa yusuf kau bema gane wane ba.. Jin tayi shiru yace "kinyi shiru".. Ta kalli yusuf ta danyi murmushi and Amoon saw that smile.. Wanda Har kansa seda yaji ya wani mugun sara masa... ji yayi kamar yaje ya takasa da mota.. Se kawai yaga Fannah ta tsaya tana daga masa hannu shi kuma ya nufi mota.. Dan fannah bata so su hadu da Amoon shiyasa tayi masa sallama.. Ware idanu tayi ganin Amoon ya nufi yusuf da mota gadan gadan.. Cike da tsoro ta ruga tasha gaban yusuf.. Shine dalilin dayasa Amoon ya taka wani irin burki... Se kuma ya bude ya fito.. Yana kallon Yusuf yace "haven't I warned of coming to this hause ban fada maka ka fita har kanta ba".. Ya fada murya a kausashe.. Fannah tace "Aliyu ina ruwan ka da zuwan sa wajen ka yazo ko wajena.. Pls let us nace ka kyale ni". Ba tare daya kalle ta ba yace "idan kika cigaba dagaya mun haka sena saba maki ki matsa ko na hada na take ku gaba daya".. Cikin kuka tace "Aliyu babu inda zanje sede ka kashe mu gaba daya".. Yace "daga yau na sake ganin ka sede wani ba kai ba".. Fannah tace "zuwa babu fashi ai wajena yake zuwa ba wajen ka ba aurensa zanyi shidin ba kai ba"... Ya rinka kallon Fannah cike dajin zafin kalamanta zuciyar sa na wani irin tafarfasa he just wish ace bata wajen da yau seya take yusuf da mota sede a kashe sa.. Kamar ance ya juya idon sa ya sauka akan wani reg.. Da sauri ya nufesa ya dauka.. Ya nufi yusuf dashi hakan yasa Yusuf saurin shiga motar dan yaga Amoon da gske yake.. Kuma Amoon be tsaya ba seda yaje ya rotsa reg din nan a gaban motar Yusuf aikam tuni glass din yayi ratsa ratsa Fannah ta rufe baki cike da kuka.. Da sauri ta ruga ta tsaya gabansa.. "Amoon nifa sede yau ka rotsa ni and its over, between us nace shidin zan aura". Zuciyar sa na masa wani irin zafi yace "idan kika kara fada mun haka se nayi fata fata da motar ba na kuma konasa gaba daya".. Cike da tsiwa tace "na fada na fada Aliyu ka hada dani ka kona.. Bazan aure ka dinba..".. Ze sake magana yaji an sauke masa wasu lafiyayyun maruka ta both side.. Amoon ya dago... Dad dinsa ya gani.. Ze Kara marin sa Abba ya dakatar dashi yayi masa nuni da Baffa na magana.. Se a lokacin ma suka lura da motar baffa data Dad dasuka shigo.. Ga mutane duk an firfito.. Fannah ta ruga ta fada jikin daddy tana kuka sosai.. Baffa yace "yusuf ya fito".. Fitowa Yusuf yayi duk a tsorace... Baffa yace "driver ya maida ka gida and tell ur parents that jibi Friday suzo da shirin daurin aure ba sa rana ba idan yaso tarewa da duk wani biki ze biyo baya nan da bayan sallah babba. Godiya yusuf yayi snn ya wuce wajen da driver da yake a mota.. Snn yace ma Abie.. Wanda ze auri jiddah yazo da shirin daurin aure ranar Friday.. Kowa da kowa ya shirya.. Nan da Friday daurin Aure idan Allah ya kaimu zuwa bayan sallah biki da tarewar"... With shock fannah take kallon baffa kamar bata fahimtar abinda yake fada.. Hankalin ta a mugun tashe.. Shi kansa Amoon din tsayawa yayi ko motsi beyi ba jikinsa yayi mugun sanyi yayinda zuciyar sa ke wata irin bugawa.... Yana kallon baffa ya ya gama bayanin sa ya shige ... ..... Urs ✨✨✨ Nafeesatuh....😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (30)✨ Daddy ya kama hannun fannah dake kuka.. Juyawa tayi ta kalli Amoon da motsin kirki beyi ba yana nan tsaye har baffa ya gama magana ya shige.. Bin bayan daddy tayi suka shiga...Dad yace "kowa ya shiga ciki".. Da sauri chucu ta karasa kusa da Amoon tace "yaya".. Be dago ba har lokaci yana a yanda yake.. Farouq ne ya karaso inda yake kama hannun sa.. Yace "Amoon".. Amoon ya dago jajayen idanun sa yana kallon farouq batare da yace komai ba.. Farouq yace "lets go in".... babu musu Amoon ya bisa suka shiga ciki.. Chucu tabi bayan su tana kuka sosai.. Dakin Amoon suka shiga.. Amoon ya zauna ya jingina da gado yayi folding duka hannayensa ya lumshe idanu kawai ba tare da yace da kowa komai ba".... Saleem ne ya shigo dakin.. Chucu ta ruga ta rungume sa tana kuka sosai.... Saleem ya buga bayan ta idon sa na kan yaya nasa.. Yasan tunda yayi haka to yana cikin babbar damuwa ko mammah da kyar ta iya shawo kansa.. Jan chucu yayi suka fita dan yasan yana bukatar hutu a ynx haka... Farouq ma ya fita tare da ja masa kofar.. Amoon ya bude idanu ya kalli kofar snn ya maida idon sa ya rufe..numfashin sa dake fita kansa bame dadi bane.. Yanda zuciyar sa ke masa zafi da ze iya cireta ya yarda da yaji dadi.... Har ynx jin batun baffa yake cikin kansa kamar ynx yake cewa jibi za'a daura ma wani auren Fannah.. Shin wai dama da gske suke.. Shin wai daman da gske wani zasu bama fannah bashi ba,... Ita kanta fannahr maganganun da fannah ta gaya masa suna dawo masa.. Sunma fi yi masa ciwo.. Sede maganar baffa tafi daga masa hankali... Inde har suna duba condition din yusrah na ciwon zuciya shiyasa zasu aura masa ita shimaze rasa ransa gaba daya idan yaso seta bisa daga baya..... Dakin sa daddy ya wuce da fannah.. Ta fada jikin mummy tana kuka sosai.. Mummy "na bani kicewa su baffa suyi hakuri"... Mummy ta kalli daddy lpy meke faruwa ne.. "A takaice ya fada mata komai"... Shiru mummy tayi batace komai ba tacigaba da lallashin fannah dake kuka sosai... Fuskar Amoon kawai take hangowa ta kasa gane expression dinsa a lokacin da baffa ke wnn maganar... Mammah ce ta shigo dakin saleem na biye da ita.. Har lokacin Amoon na nan yanda suka barsa.. Mammah tace Aliyu.. Bude ido yayi ya kalle ta.. Seda taja baya sbd yanda idanun sa suka mugun tsoratata.. Tace "na shiga uku Aliyu meke damun ka haka"... Maida idanun sa yayi ya lumshe... Ta matso kusa dashi tana dafa shoulders dinsa "Aliyu talk to nashiga uku pls kayimun magana".. Ta taba kirjinsa tanajin yanda yake wata muguwar bugawa wa.. ta rungume sa sosai.. Muryar ta na rawa kamar zata yi ka tace "Aliyu tell me meke damunka.. Pls open mouth and tell me ur problems.kayi magana dan Allah".. A hankali yace "mom".. Idanun mummy har ya fara tara hawaye tace "yes my son pls talk to me stop keeping things in mind be shearing it with me am ur mother".... A hankali yace "mammah i tell them..".. Se kuma yayi shiru ya maida idanun sa ya rufe sbd yanda numfashin sa ke sama sama.. Mammah ta kalli Saleem.. Pls stay with him".. Daga haka ta shafa kan Amoon ta fita... Dad ya shigo bayan kiran da mammah tayi masa.. Yace "zainab lpy kike kirana haka".. Tace "dole na kiraka shin ka duba halin da danka yake ciki kuwa kasan a wane hali yake ciki?".. Yana kallon ta yace "kinsan me ya aikata kuwa".. "Banason naji.. Ni na san kome ne ya akata seda dalili.. Amma kunje kun yanke hukunci.. Kawai sbd shidin me biyayyane dan kawai yana shiru se a tauye sa, wlh wani abu ya samu dana bazan yarda ba" se kuma ta fashe da kuka sosai.. Kamo hannun ta yayi a hankali "zainab".. "Ahmad babu abinda zakace mun nide farin cikin dana kawai nake so idan har ita yusrah da kuke tausayawa bata mutu ba danka ze mutu ai".. Tsawa ya daka mata.. Ta kara fashewa da kuka se kuma ya kamota ya rungume yana buga bayan ta.. Cikin kuka tace "Dan Allah kaje ka duba halin da danka ke ciki pls karku yanke hukuncin da kowa zezo yana dana sani".. Dad yace "inshaallah babu abinda ze faru... Komai da kika sani yanada lokacin sa ynx nan gaba sekiga kamar komai be faru ba.. Ita kanta yusrah naji lvrin bata da lpy ynx haka".. Shiru kawai mammah tayi bata sake magana ba.. Tare suka shiga dakin Amoon da dad.. Yana zaune saman prayer mat da alama sallah ya idar.. Shi kansa dad seda ya tsorata ganin Amoon.. Saleem ne ya shigo rike da cup din tea.Amoon ya koma saman gado mummy ta karbi cup din tea din ta fara basa ya Amsa.. Sha kawai yake bawai dan yanajin dadin sa ba.. Ko fahimtar abinda Mahaifin nasa yake fada bayayi.. Har ya tashi ya fita.. A lissafin Awanni nawa suka rage daga nan zuwa Friday kawai yake.. Duk awa daya da zata buga se zuciyar sa ta kara zafi ga kansa na wani irin ciwo.. Har su mammah suka gama zaman su baya fahimtar komai.. Yabi kofar da kallo.. Snn ya maida idon sa ya lumshe.. Yana sauke numfashi.. Ynx 9:30pm.. Nan da 48hrs inde har maganar baffa ta tabbata Fannah ta zama matar wani ba tasa ba knn.. Hannu yasa ya dafe saitin zuciyar sa dake masa wani kalar zugi.... Tashi yayi ya sakawa kofar key snn ya dawo ya kwanta da sauri sbd jirin dake dibar sa.... A ranar Amoon beyi bacci ba yanda yaga rana haka yaga dare.. Sede ya bude idon sa ya kalli agogo snn ya maida.. Se addua kawai yake cikin zuciyar sa.. ga kirjinsa da kansa dake mugun sara masa .. Kafin Asuba zazzabi ya rufe sa sosai... Da kyar ya iya tashi yayi sallahr Asuba.. A daddafe snn ya koma ya kwanta yana rawar sanyi.. Da kyar ya iya janyo blanket ya rufe har kansa... Yanaji anayi masa knocking Amma be motsa ba... Haka aka rinkayi aje a dawo amma yaki tashi.. Muryar saleem yaji yana cewa ya bude amma yaki koda motsawa.. Kawai de ya bude idanun sa ya kalli tym yaka goma saura.. Babu jimawa can yaji muryar Abie da Dad dinsa... A hankali ya tashi kansa na juya masa.. Ya murda key din ya dawo ya sake kwantawa.. Su Dad suka shigo harda Baffa.. Kallo daya Amoon yayi masu ya maida idon sa ya rufe.. Baffa ya dafa kansa... "Subhanallah kira doctor".. Abban sageer ya dauki waya yana kiran doctor... Mom ta shigo rike da breakfast.. Kamar Amoon baze tashi ba se kuma ya tashi bisa ga umarnin Abie.. Mom ta basa break din ya karba yanaci kawai amma ba da son ransa ba shi yama fi so su fice daga dakin gaba daya.... Bayan doctor ya gama dubasa ya basa duk wani taimako daze basa dan harda allurar bacci ya masa ga karin ruwa.. Snn ya fito yana kallon su baffa.. "Jinin sa ya hau sosai na masa allurar bacci tare da magunguna inshaallahu zasu taimaka masa ynx yana bukatar hutu ne bnd hayaniya snn se an kula sosai gsky".. Daga haka sukayi masa godiya ya tafi akan zuwa an jima.. Yau tunda Fannah ta tashi kanta ke yi mata ciwo ko breakfast din da mummy ta kawo mata bata ci ba.. Idan ta tuna gobe za'a daura mata aure se hankalin ta ya tashi.. Hawaye yaki tsaya mata.. Tunanin Amoon kawai take bata san wane hali yake ciki ba.. Kilan da taga wani ma ta tambayesa se hankalin ta yadan kwanta .... Tashi tayi duk da yanda kanta ke sara mata ta fita zuwa main parlor babu kowa harta juya zata koma taga farouq ya shigo ynx.. A hankali tace "yaya farouq".. Dagowa yayi.. Se kuma ya karasa wajen ta "sister are ohk".. Tace "kaina ke ciwo".. Yaji tausayin ta dan yasan tana cikin damuwa.. Yace "sannu ina zuwa".. A hankali tace "Yaya Amoon fa".. Farouq ya danyi murmushi "yananan".. Tace "kaini wajensa".. Yace "karki damu yana lpy fa".. Kamar zatayi kuka tace "ka kaini wajen sa".. Ynx haka daga dakin Amoon yake ko shiga ba'ayi yace "lil sis calm down baya nan ai".. Ita hakanan taji duk bata yarda da Farouq ba.. Ta fara hawaye "dan Allah take me to him I want see him".. Dan jim yayi se kuma yace "ohk"... .. Gaba yayi tana binsa a baya.. Har suka karasa kofar dakin Amoon.. Ya kalleta ya nuna mata window "zaki iya ganin sa but don't make any sound"..gaisar sa su sadeeq tayi snn a hankali ta leka tana kallon sa ta windon.. Dan rufe bakin ta tayi. Tana kallon sa yana bacci.. Sosai tayi kokarin ganin ta hana kanta kuka sede hawaye dake zuba sharrr... juyawa tayi tana kallon farouq "pls let me in I promise not to make any sound".. Girgiza mata kai yayi.. Itama ta girgiza kai "pls don't say no".. Zeyi magana mammah da shigowar ta parlorn knn tace "farouq let her"... Da sauri Fannah ta juya tace "thank you mammah".. Tura kofar tayi a hankali ta shiga tana kallon sa.. Idonta na kansa har lokacin hawaye take.. Ganin bata iya jurewa ne yasa ta juya zata koma sbd kukan dayaci karfin ta... taji muryar sa a shake yace "Khadeeja".. Cak ta tsaya.. Se kuma da juya ta karasa kusa da gadon tana kuka tace "Aliyu"... Bude idon sa yayi da sukayi jawur kamar an zuba jan abu a ciki yana kallon ta.. Fannah bata san sanda ta zube bakin gadon tana kuka ba "Aliyu what's this menene haka dan Allah"... Maida idon sa yayi ya rufe ba tare daya Amsa ta ba... Hannun sa ta kamo ta runtse sosai cikin nata, "please Amoon talk to ne dan Allah kayi magana" ta fada cikin kuka sosai... Gyara kwanciyar sa yayi yana facing dinta... Kafin a hankali yace "may be that's how our destiny is, may be kedin ba matata bace, I love you with every breathe of my life but babu yanda muka iya da kaddara.. Haka Allah ya tsara mana".. Ta girgiza kai tana kuka sosai.. Ya runtse hannun ta sosai cikin nasa, yace "stop crying pls stop".. Ya fada muryar sa a raunane".. Kara fashewa da kuka tayi sosai.. Yace "Fannah".. Dago wa tayi tana kallon sa da idanun ta da suka jike da hawaye.. Yace "pls pray for me".. Tashi Fannah tayi da sauri ta juya tana kuka sosai ta fita daga dakin.. Amoon ya tashi zaune.. Cizge karin ruwan da akayi masa yayi ya shige toilet... Su farouq de har lokacin suna tsaye basu bar wajen ba.. Kuma duk suna jinsu.. Cike da tausayin su.... Ruwa ya watsa ya fito rufe kofarda key yayi ya dawo ya kwanta... Yanaji ana knocking ya tashi cike da karfin hali yace "pls I need to be alone let me bana son ganin kowa you should all go away go away pls".. Daga jin muryar sa kasan karfin hali yake.. Da kyar Fannah ta karasa daki sbd wani jiri dake mugun dibar ta.. Ta zauna saman gado tana sauke numfashi "no pls Amoon stop".. Ta fada muryar Amoon na dawo mata.. Se kuma ta fashe da kuka sosai "ta janyo pillow ta rungume "I love you Amoon you're the only person I love"..tashi tayi ta karasa wajen daddy daya shigo ynx ... "Daddy pls Amoon ze mutu pls dadd I love him wlh shi nake so.. " se kuma ta rugume daddy tana kuka sosai... Kafin dare zazzabi ya rufe ta sosai kuma har lokacin bata bar fadin Amoon ba.... Amoon kau duk yanda Akayi masa knocking Akan ya bude kofar sa a ranar kin budewa yayi.... Hankalin mammah ya tashi sosai.. Haka mummy dan Fannah se kyarma take jikin ta yayi mugun zafi... Ita kanta fareeda zazzabin dake.. Sultan kau ba'a magana dan shi bema san wacce za'a aura masa ba. Ya rasa inda se saka kansa sbd tashin hankali gashi fareeda taki koda saurarensa..chucu kam yanda kasan harda ita za'a aurawa wanda bataso.. Har su sadeeq hankalinsu ba'a kwance..yake ba.. Dan sadeeq na wajen fareeda shike kwantar wa kanwar tasa da hankali... Dayawa a cikin su yanda sukaga rana haka suka ga dare.. Se bayan asbah snn bacci ya dauke Fannah shima seda aka mata allurar bacci... Friday kamar yanda baffa ya fada sega baki Anata zuwa domin daurin aure.. Kuma har ynx Amoon be bude kofar sa ba bugun duniya anyi amma yaki ya bude gashi a jiki yabar key din.. Har dad dinsa seda yazo Amma yaki.. Kuma duk yana jinsu yayi biris dasu... Wajen karfe 12 baffa da kansa yazo tare dasu Abie.. Amma Amoon yaki budewa Dad daya fusata yace "Amoon don't let me repeat my self I said open this door".. Abie yace "let him hakan bazesa a canza komai ba kuzo muje".. Baffa dama already yayi gaba tun kafin dad ya fara fada... Seda ya tabbatar duk sun tafi snn ya tashi toilet ya shiga ya watsa ruwa ya fito ya saka kayansa.. Yasan dayawa mazan gidan ynx kowa ya fita sbd sallahr juma'a.. Inda yayi mmkin ganin gidan da mutane dayawa.. Ta baya yabi ya fita. Ya shiga motar sa Wani masallacin daban ya tafi ba wanda ake daurin auren ba.. Dakyar ya iya driving kansa zuwa can.. Ana yin sallah ya juyo ya dawo gabansa na wani irin faduwa.. bacin baze iya dogon drinving ba da yau se yabar garin nan.. Hakanan de ya daure yayi driving zuwa gida.. Tun kafin ya karasa yake ganin motoci a kofar get din gidan zuciyar sa kamar ta fito tsabar yanda take bugawa.. Shiknn ynx Fannah ta zama mallakin wani ba tasa ba.. Jiyayi baxe iya karasawa ba yayi parking anan yana sauke numfashi da kyar da kyar.. Kafafunsa har wani rawa suke masa... Kamar ance ya daga kansa.. Ya hango duka angwayen sunnufo motar sa.. Kowa yaci gayu aciki shi kade ne babu..... Ya maida idon sa akan yusuf.. Yana kallon sa na second ya maida kansa a jikin sitiyari.. Baya fatan su karaso inda yake dan komai ma ze iya faruwa.. Suna karasowa sageer yayi knocking glass dinsa "common wnn wane irin Ango ne".. Kamar Amoon baze bude ba se kuma ya bude ya fita idanun sa jawur yana kallon su... Farouq yace "oh god kaikuma haka kake murnar taka wadan nan jajayen idanun fa".. Amoon ya hadiye wani abu da kyar yana kallon Yusuf da jajayen idanunsa... Ganin haka yasa yusuf saurin mika masa hannu "congratulations Angon Fannah.. Khadeeja is urs finally Happy married life bro".. Seda jijiyar kan Amoon ta dena aiki for some seconds jin Abinda yusuf ya fada.. Sageer yace "miji Fannah finally ka auri Fannah yaude an daura auren Aliyu Ahmad da khadija Muhammad munan duk sheda ne sadaki kuma ga ATM dinka mun cira duba wayar ka zakaga debit?" Sageer ya fada yana nuna masa Atm... Amoon ya rasa wani tunani zeyi yace "wai how comes tayaya kumin bayani".. Sageer yace "anki din waya hanaka zuwa".. Farouq yace "bari na fada maka... Ganin kuna ta rigima kun manta duk wani zumunci tsakanin ku akan mace kuna fada.. Shine Abie yace he have to punish you guys be kamata ku rinka manta wa da zumunci kan wani dalili ba.. Yusuf family friends ne shida Abbu kanwar hafsat yake so lubna hakan yasa Abie ya kawo sa.. Dukanmu bamu san meke faruwa ba se jiya abie ke fadamana nida sadeeq.. Idan kaga yanda sultan yazo yana kuka akan fareeda jiya sekasha mmki.and yau kuma aka aura masa ita fareedar kaikuma Fannah...Amoon yace "yusrah fa".. Sageer ya tabosa ya nuna kansa "nine nan mijin idan bazaka manta ba I once told you inason yusrah but bn taba fada ba se wnn zuwa.." Ya dafe kai "but beb din nan ta bani ciwon kai dayawa sena rama nasha wahala se kuma lokaci daya tazo tacemun ta Amince.. Inajin ciwon kai ka bata".. Murmushi Amoon yayi se kuma ya rungume farouq cike da farin ciki dayama kasa fasaltawa tabbas abie da duka sauran iyayen su sun kyauta da suka tunatar dasu suka kuma hukuntasu akan abun da suka manta .. Sultan ya rungume Amoon "srry bro I caused us all this I'm srry".. Amoon na buga bayan sa yace "am srry too bro".. Idan kaga fuskar kowa acikin su kasan yana cikin farin ciki.. Amoon ya juya yaba yusuf hakuri.. Amma fa beyi danasanin abinda yayi ba sede yaji kunya.. Nan su sageer suka rinka tsokanar sa.. Amoon suka gaisa tare da khalifa... Amoon da bayan son shiga mutane.. Ya kamo farouq murya can kasa yace "I need to dress lyk Ango".. Duk dariya sukayi farouq ya duguri kansa.. Juyawa sukayi shida farouq sukabi ta inda bazasu hadu da mutane ba.. Suna shiga yace "farouq I want to see her".. Farouq ya gane yace "tana dakin mummy babu kowa ynx zaka iya zuwa".. Amoon ya ware idanu... Yana murmushi gaba daya se yaji duk wata damuwar sa ta kau.. Duk wani bakin ciki ya koma farin ciki.. He couldn't believe this se smiling yake.. Is he witnessing dis day.. Ya lumshe idanu "thanks baffa, thanks Abie, thanks my parents.. Dakin mummy ya karasa gaban sa na faduwa.. Ya Bude babu kowa se ita kade dake kwance tana bacci.. Tsayawa yy yana kallon cike da farin ciki with smile on his face.. Fuskar ta tayi fayau kyanta ya kara fitowa... Ynx nan shine mijin Fannah? ynx nan ita din tasa ce? Har ya mallake ta?.. Dan murmushi yayi kafin ya furta *"finally"* snn ya nufi gadon... More comments more typing... .. Urs ✨✨✨ Nafeesatu...😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (31)✨ Karasawa yayi kusa da ita yana kallon fuskar ta.. Hannun ta ya kamo a hankali ya rike cikin nasa still idanun sa akan fuskar ta.. He can't believe cewa yau ya mallaki fannah.. Is he dreaming. Gsky idan mafarki yake to baxe so ya farka ba... Wani irin farin ciki yakeji mara misaltuwa.. Hannun sa dayan yasa ya shafi gefen fuskar ta dayan kuma na cikin nata hannun yana murzawa.. A hankali ya kai fuskar sa dede tata.. Yace "wife wake up let celebrate this day.. This special day".. Ita de baccin ta take bama tasan yanayi ba ... Ya daura forehead dinsa saman nata yana kallon lumsassun idanun ta.... Lumshe idanu yayi tare da daura lips dinsa saman nata a hankali.. Ya cire tare da bude idon yana kallon ta har ynx de bacci take.. Dan murmushi yayi.. Se ya tuno ranar da suka fadi a sch yayi kamar ze kissing dinta taji tsoro a tym din yace mata "not today but one day".. Now the day has come not only for today but for their whole life today is the beginning Alhmdllh he witness it.. Lumshe ido yayi tare da maida lips din sa saman nata.. Yana kissing a hankali... Kamar a mafarki fannah taji ana kissing dinta tun tana tunanin mafarki ne harta farka jin mutun a kanta yasa ta bude idon ta bata gane wanene ba amma lokaci daya kamshin sa ya sanar da ita ko wanene... Kauda Fuskar ta tayi tana kokarin tashi.. Hakan yasa Amoon taimaka mata ta zauna.. Kallon sa tayi cike da tsoro.. Se kuma ta kalli agogo da sauri.. Inde har hasashen ta gsky ne to ynx ta zama matar yusuf.. Kamo hannun ta da Amoon yayi ne yasa ta juyo ta kallesa da sauri.. Se kuma ta fashe da kuka "Aliyu what are doing nifa ynx matar wani ce".. Janyo ta Amoon yayi tana kokarin kwacewa.. Ya janyota da karfi ta fado jikin sa.. Ya rumgume ta sosai tare da daura kansa saman nata.. Fannah na kuka tace "Aliyu stop this its haram I'm someone's wife pls stop".. Yana kara rungumeta sosai yace "its not you're my wife you're my halak not haram khadeeja I'm ur husband".. Cak fannah ta tsaya da kukan da take gaban ta na faduwa.. "Did Aliyu knws what he's saying anya yana cikin hankalin sa kuwa.. No Amoon is not on his ryt sense".. Turesa ta fara kokarin yi. "Pls Aliyu stop this ka dawo cikin hankalin ka mana...".. Kafin yayi magana suka ji ance "kwankwan" sakin ta yayi suka juya.. A tsorace fannah take shiyasa bama ta gane muryar maryam ba seda ta hada ido da ita.. Da mmki take kallon ta dan ita bata fada mata ba.. Maryam ta karaso tana kallon su.. "Amarya da ango".. Fannah ta rinka kallon maryam da mmki.. Maryam tace "so you guys are here making love tun ma kafin a tare.." Amoon ya sosa kai.. Fannah de sakin baki tayi tana kallon su dan ynx kuma ta kasa fahimtar inda zancen ya dosa.. Maryam tace "both Amarya da ango babu wanda ya shirya.. Both sauran Amaren duk sun shirya.. Common kuje ku shirya kar a barku a baya.. Amoon yace "kuma fa haka pls dress her lyk a queen inason tafi kowa".. Maryam tace "bakada Matsala".. Amoon yace "do you need anything" maryam tace "no kaje kawai ka shirya".. Dan kallon fannah da tayi tsaye yayi snn ya fice.. Ransa fess kamar babu wani abu daya taba faruwa.... Dakin sa ya shiga ya rufe saleem ya kira a waya yasa yayi masa ordern kayan da ze saka ya masa bayanin kalar wanda yake so snn ya kashe wayar.. Ya tusa hannun sa cikin gashin kansa.. Kafin ya fada saman gadon ya lumshe idanu.. Gabadaya duk wasu ciwuka da ya ke ya nemesu ya rasa wlh ko ciwon kai babu.. Ya dan bude ido yana kallon sama knn ynx de fannah matar sa ce.. Pillow ya janyo ya rungumeta yana murmushi.. Ya dan shafa lips dinsa "his first kiss with fannah and she's his wife halak dinsa Alhmdllh".. Ya sake lumshe idanu yanajin wani farin ciki from no where.. Tashi yayi ya kalli gabas sujjada yayi yana godewa Allah daya nuna masa wann rana.. Tashi yayi ya shiga toilet wanka yayi sosai a matsayinsa na ango ya fito daure da bathrobe.. Ya zauna gaban mirror ya cigaba da shafe jikinsa da mayunkasa masu tsada hade da turarurruka.. Knocking akayi masa yace "come in".. Saleem ya shigo rike da ledar company din da Amoon yayi ordern kaya.. Saleem ya aje kayan yana kallon bro dinsa dake gyara lafiyayyar sumar sa.. Bayansa yaje ya rungumesa.. Congratulations bro how is ur health.. Amoon ya kalli saleem ta mirror kafin yace "zakaci gidanku mammah fa?".. "Tana tare da dadd".. Gyda kai yayi snn ya shafa kan saleem "tnx bro".. Saleem ya fice yaja masa kofar.. Kiran ya shigo sadeeq yayi ya kalli wayar.. Be dauka ba.. Ya ciro kayan ya saka ya saka hular a kansa. Shi kansa ko ba'a fada masa ba yasan yayi kyau.. Ya Kara sakawa kansa turare snn ya dauki babbar rigar sa ya rike a hannu... Dakin dad dinsa ya shiga.. Suna tare da mummy duk binsa sukayi da kallo.. Kamar bashi bane dazu ya rufe masu kofa ba.. daka gansa kasan yana cikin farin ciki.. Ganin irin kallon da suke masa duk se yaji kunya.. Ya shagwabe fuska.. Dadd ya hararesa.. Da sauri Amoon ya fada jikin daddynsa.. "Dadd barka da juma'a" dungure masa kai dadd se ynx kasan da ka gaisar dani.. "Srry dad am srry.. Farouq told me everything thank you dad I really appreciate".. Dad na murmushi yace "bani zaka godewa ba ka godewa sauran iyayenka and baffa"... "I love you Dadd".. Dad ya mike "I love you too kayi sauri ka fito jama'a nason ganin ka".. Gyada kai yayi dad ya fita..ya juya ya kalli mammah se kuma ya ware idanu da hannuwa.. "Wow momm what's a day danki ya zama ango".. Se kuma yaje ya rungumeta ta suna cikin haka aka turo kofa.. Saleem ne tare da chucu.. Tayi kwalliya Daka ganta kaga Amarya tayi mugun kyau.. Ta rinka kallon yayan nata tana murmushi yayi kyau sosai.. Hakika yau kade ita sheda ce akan sonda yakewa fannah banda Annuri babu abinda ke fita a fuskar sa.. Tace "yaya".. Yana murmushi yace "finally chucun farouq" karasawa tayi ta rugumesa cike da farin ciki se kuma hawaye.. Ya dago ta yana murmushi "don't do that karki bata kwalliyar tun kafin farouq ya gani".. Tace "congratulations bro".. "Congratulations autar mu".. Rumgumesa tayi tana dan murmushi. Saleem yace "nifa".. Chucu tayi masa gwalo.. Mammah tace "ynx shine auta" duk dariya sukayi.. Saleem ya amshi babbar rigar ya taya yayansa sakawa.. Snn suka fita suka bar chucu tare da Mammah... "Pls maryam meke faruwa kiyi mun bayani".. Maryam tace "bayanin me zan maki keda ko fadamun baki yi ba.. Ita de fannah gaba daya kanta ya daure".. Turo kofar akayi aka shigo.. Duk suka juya suna kallon wadan da suka shigo.. Fannah ta rinka kallon wacce ke kama da hafsat da farko tama dauka hafsat ce se ynx taga wnn zata girmi hafsat.. Humaira tace "ina matar kanin nawa".. Tana kallon fannah tace "come to me dear" a hankali fannah ta karasa jikin humaira.. Rungumeta tayi tace "masha khadeeja.. Baki sanni ba ko".. Fannah ta gyada kai.. Tace "ni sunana humaira kanwar sadeeq, farouq, snn yayar Sultan da mijin ki wato Amoon".. Lokaci daya fannah ta ganeta itace macen da aka haifa tare dasu Amoon.. "Tun jiya nazo but both of you ware busy daga ke har mijin naki babu wanda yake cikin hankalin sa.. So finally an daura aure".. Murmushi fannah tayi. Ynx kuma ta fara fahimta knn Aliyu ne mijin ta ynx shi ta aura.. But how tayaya.. Bata da me bata amsar.. Humaira tasa wadan da suke tare a hadawa fannah ruwan wanka.. Da kalar turarurrukan su na sudan ta sukayi yanda tace.. Hade da sabulai.. Fannah ta shiga toilet din domin wanka kanta kasa.. Humaira tace zaki san kunya bari lokacin biki yazo ni zan maki gyara na musamman da kaina... Bayan ta fito humaira da kanta tayi mata make up mara hayaniya dan bata yarda ta boye mata asalin kyawunta ba.. Ta dauko mata kayan ta ta shirya ta.. Sega fannah ta fito sak a matsayin Amarya.. Se wani shining takeyi kamar wata queen.. Humaira tace "oh ni Amoon dole yake rudewa.. Kuma bari zan gansa seya biyamun motar yusuf daya fasa da kudin kwalliya duk ya kawo.. Ita de fannah kanta kasa tama kasa dagowa.. Hannun ta suka kama zuwa dakin daddy... Amoon ya karasa kusa da yan uwan nasa angwaye.. Suna ganin sa suka fara tsokanar sa shide murmushi kawai yake.. Sadeeq yace "so ka iya murmushi haka.. Dazu fa daya fito daga mota kiris yake jira ya kai mana duka.." Duk dariya sukayi.. Suna gaisawa da Abokanan su.. Fuskar Amoon kasa boye farin cikin sa tayi duk inda zaka gansa murmushi yake dayawa ma basu saba ganin fuskar sa cikin irin wnn yanayin ba.. Dama sultan da farouq duk sun fisu fara'a... Har seda suka gama walima da sadeeq ya shirya masu snn suka dawo gida.. Dakin Baffa suka wuce.. Duka iyayen nasu nacan yawancin manyan family din ma kansu a kasa suka shiga.. Babu jimawa sega Amare an shigo dasu Amoon ya daga idanunsa be sauke akan kowa ba se fannah.. "Ya Allah" ya furta sbd wani mugun kyau da tayi masa.. He wish ace babu kowa a wajen da seyaji ya rugumeta and give her a perfect kiss".. Sageer ya zuguro sa.. Hakan yasa yayi kasa da kansa.. Sageer yace "easy mana kai baka ga hararar da Humaira keyi maka ba".. Dan daga kai yayi suka hada ido da Humaira.. Harara ta sakar masa.. Yayi kasa da kansa yana murmushi "yaushe wnn almasifatun tazo"..... Abie ne ya fara magana cike da dattaku ya fara yi masu nasiha.. Da nusar dasu menene zumunci.. Sosai yayi masu fada Wanda dukansu seda ya shigesu ya nuna masu illar yadda zumunci da sukayi.. Jikin su duk yayi sanyi.. Barin Amoon da sultan snn jiddah da yusrah..,sosai Abie ya birgesu bisa ga abinda yayi shida yan uwan nasa. Amoon kam yanaganin dole ma yaje yayi masu godiya bisaga abinda sukayi masa... Daga karshe kuma ya idasa da fadin.. "Alhmdllh an daura aure.. Sbd da matsololin da sukaso faruwa Amma ahamdulillah ynx komai ya dedeta.. Tarewa da biki inshallahu zasu biyo zuwa bayan sallah babba.. Nan aka saka date da komai.. Amoon ya lumshe idanu.. Bayajin ze iya barin fannah se bayan sallah bayan yana ganin ynx ya mallake ta.. Anyi me wuyar tunda an daura aure... And bashi kade ke tunanin ba kusan duka angwayen tunanin su daya... Bayan Abie ya gama su Dad ma suka daura da nasu daganan aka sallamesu . Humaira ta kwashi Amaren suka koma inda suka fito... Suma su Amoon tashi sukayi duk suka cigaba da harkokim gabansu.... Ynx fannah ta gane yanda abin yake Aunty Humaira tayi mata bayani.. Kuma da suka hadu da sauran Amaren ta kara fahimtar komai.. Sosai yusrah ta rungumeta take bata hakurin Abinda ya faruwa.. Itama tace komai ya wuce ta roke su yafiya.. Daga nan kuma suka koma tsokanar juna tuni lokaci daya suka ware sukacigaba da fira kamar basu ba tuni aka manta da duk abinda ya faru ... Humaira ta zaunar dasu tayi masu nasiha sosai... Da daddare suna zaune suna cin Abinci tare da chucu da fareeda da maryam message ya shigo wayar Fannah dubawa tayi ganin shine yasa ta danyi murmushi ta duba "wow what's a happy day the bond of love i have for you is unbearable, you're forever mine Alhmdllh"... Dan murmushi tayi ta dago tana kallon su chucu nunawa sukayi kamar basu ganta ba.. Ta share kusan minti uku ta tura masa reply.. "You're god's gift to my lyf Alhamdullh".. Sake tura mata message yayi.. "Wife just missing you can I see you?".. Dan wara idanu tayi.. Se kuma ta dago tana kallon su fareeda da suka fashe da dariya.. Tashi tayi ta koma saman gado.. Ta maida masa reply.. "I'm not alone".. Sake turo mata message yayi.. "Am alone just come over".. Ta dan ware idanu seta tura masa "me zanyi maka"... "Idan kinzo zaki gani".. Murmushi tayi dan bata manta da kiss din dazu ba ta dan shafa lips dinta kadan ta tura masa "abinci muke ci fa".. "Wife kizo nima abincin zan baki"... Kinyi masa reply tayi ta ta aje wayar.. Maryam tace "oh ni maryama".. Ta harareta "yade..".. Mikewa chucu tayi ta dauki wayar ta koma kan kujera tana hararar su fannah.. Nan tsokana ya koma kansu ... Washe gari ma wasu bakin ne gidan duk a cike yake.. Se bayan kwana biyu ma snn suka samu saukin mutane se kuma zuwa biki inshallahu duk yanda Amoon yaso ya hadu da fannah hakan gagara.. Ita kam tana sane seta share dan ta kula shide burin sa kawai su hadu... Ana gobe maryam zata tafi da daddare suna daki tare.. Maryam na bata lvrin taga su sageer da yusrah da zata shigo.. Fannah tayi murmushi tasan Abinda Amoon yake so knn amma bazata yarda ba.. Taso maryam ta bari su tafi tare amma maryam din taki yarda... Washe gari maryam ta wuce... Se yau fannah taga Amoon tun washe garin daurin aure dauke kai tayi.. Ta wuce dakin mummy sbd bama taso abarta a daki ita kade.. Can ta tafi tayi kwanciyar ta.. Sallah kade ke tashin ta se cin Abinci.. Idan ta tuna cewa ta zama matar aure ynx setayi mmki.. Idan kuma ta tuna cewa Aliyu ne mijin ta setaji wani farin ciki.. Bayan isha'i mummy ta shigo tana kallon ta.. "Waike lpyr ki kinzo kin tare mun a daki".. Fannah ta langwabar da kai.. "Mummy Wai kin gaji dani ne".. "Eh gaji kije naji Humaira ma naji tana nemanki".. Fannah ta tashi ta dauki hijab din mummy ta zumbula Dan kayan da tazo dasu tayi wanka ta sauya wasu.. marasa nauyi.. Sallama tayi wa mummy snn ta fita.. Kanta kasa ta ke tafiya.. Se kawai ji tayi taci karo da mutum.. Ta dago da sauri.. Ta kallesa.. Ya ware manyan idanun sa yana murmushi.. "Kin gama buyan".. Baya ta juya masa tana zare idanu.. Ya matsa ta bayan ta kafin a hankali ya rugumeta... Da sauri tace "yaya Amoon".. Dan kwantar da kansa yayi saman shouder dinta yana kara rungumeta murya can kasa yace "yes love".. Muryar ta na rawa jin yanda kamshin sa ya cikata tace "pls karda wani ya ganmu fa".. ya kai bakin sa saitin kunnenta yace "is it haram".... Gaba daya tsoro ya cika fannah dan har jikin ta ya fara rawa..tace "pls yaya stop".. A hankali yace "um um I need you".. hannun ta ya kamo cikin nata yana murzawa se yace "lets go to my room if you're not comfortable".. Ta ware idanu.. "No nide kawai ka barni na tafi".. Ta fada kamar zatayi kuka.. Jin step kamar anayowa inda suke.. Tace "yaya wasu fa suna zuwa nan na bani" a rude tayi maganar.. Murmushi kawai yayi amma yaki sakin ta..secan ya kama hannun ta ya jata zuwa dakinsa babu musu ta bisa da sauri.. Tashiga ciki ya tura kofar yana danne dariyar sa..kannen sageer ne.. Ta sauke ajiyar zuciya.. Ganin sun wuce.. Ta juyo tana kallon sa.. "To bude mun na tafi.. Ya make kafada.. Kamar zatayi kuka tace "pls".. Key ya sakawa kofar snn ya saka a aljihu... ... Urs ✨✨✨ Nafeesatu....😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (32)✨ Fannah taso bawa Amoon dariya ganin yanda duk ta tsure ammah seya dake beyi ba dan daure fuska yayi yace "what".. Kamar zatayi kuka tace "Aunty Humaira na nemana fa".... "So neman da take maki har yafi nawa".. . Fannah ta girgiza kai.. "Mummy fa tace mun tana kirana idan taji bnje ba me zance"... Karasowa yayi ta wajen ta ya janyo ta jikinsa ya rungume a hankali yace "tell them you're with ur husband".. Ya fada tare da daura lips dinsa saman goshin ta Fannah ta bude baki zatayi magana ya daura yatsan sa saman lips dinta.. "Shhhhhh pls stay with me".. Ya fada a hankali.. Tare da daura lips dinsa saman nata.. Shiru Fannah tayi idanun ta suka cika da kwalla gaban ta se faduwa kawai yake... Ganin ya fara loosing control dinsa yasa saketa.. Hannu yasa ya share mata hawayen yace "what".. Tace "pls open the door" kamo hannun ta yana murzawa.. Yace "I will open it but sekin dena kuka"... "Ai na dena" murmushi yayi kafin ya juya,.. Toilet ya shige ya barta tsaye.. Ta bisa da kallo.. Kafin ta koma saman gado ta zauna tana bin dakin da yake tsaf tsaf da kallo kamar na mace bnd kamshin sa babu abinda yake.. Tana zaune har ya fito kin yarda tayi ta kallesa ganin sa sanye da bathrobe.. Yaje gaban mirror yana kallonta ta ciki.. Se kuma yace "wife".. Kin yarda tayi ta kallesa.. Hakan yasa ya nufo gadon ya zauna kusa da ita ta tashi da sauri.. Murmushi yayi tare da fizgota tafado jikinsa suka fada saman gadon.ya rungume ta sosai jin tana niyar tashi.. Tace "yaya dan Allah".. Zare hijab din yayi tayi saurin makalkalesa dariya yayi.. Ya kai bakin sa daidai kunnen ta.. "Why pls I want see you".. Ta noke kafada "nide ka bude mun".. Yana rungume da ita ya kamo hannun ta yana murzawa "ai yarinya kwana nan you're spending the nyt here".. Shiru Fannah tayi jin yanda yake murza hannun nata.. Jin tayi lakwas ta lafe a kirjin sa ya daura kansa saman nata yana kara shigar da ita jikin sa yace "wife".. Tace "uhm".. "Agreed zaki kwana Anan".. Ta girgiza kai.. Yadan shagwabe fuska "pls" tayi shiru..hannu yasa yadan shafi cikin ta yace "me kika ci".. Dan tura baki tayi taki yin magana.. Hannun ta ya daura saman nasa cikin.. Ya marairaice "wife mijin ki haven't eaten since morning".. Tace "why". Yace "I was just planing yanda zan hadu dake ni bata abinci nake ba".. Tace "you've seen me now so seka barni na tafi".. Ya noke kafada... "Pls"... Yace "kinaso na barki ki tafi".. Ta gyada kai da sauri yayi murmushi kafin ya rada mata "se mun fita waje naci Abinci".. Tace "dawa".. Yace "inde kinaso ki tafi sekin rakani if not kwana nan".. Ta marairaice yace "am serious".. "But bazamu dade ba ko".. Ya gyada mata kai kamar wani boy.... Tace "oya ka shirya dare nayi".. Ya langwabar da kai "that's ur work".. Ta ware idanu.. "Kinaso mu kwana anan Knn".. Ta girgiza kai.. Tashi yayi tare da sumbatar lips dinta.. Tana nan har ya shirya ya dauki hijab dinta ya saka mata.. Tare da kama hannun ta suka fita.. Har seda taga sunje parking space basu hadu da kowa ba snn hankalin ta ya kwanta ya bude mata ta shiga Ya zagaya ya bude ya shiga.. Ta da motar yy suka bar gidan... Suna fita daga unguwar yace "hotel zamu wuce".. Ta juyo ta kallesa da sauri.. "Hotel kuma".. Yace "yeah lets spend the night there I just can't wait to have you".... Ta zare idanu gabanta na wani irin faduwa ya kamo hannun ta yana murzawa "can we". Ta girgiza masa kai da sauri.. Yace "why". "Kaga fa babu wanda yasan mun fito".. "Zan kira su na fada masu".. Ta girgiza masa kai da sauri... Yayi murmushi bede ce komai ba ta cigaba da driving har suka isa wani babban eatry.. Yana gama parking ya nuna mata motar dake gefensu.. Yace "kin gane motar nan". Tace "yaya farouq".. Ta fada tana dan zare idanu "pls kaje ka dawo".. Ya noke "no tare zamuje".. Ya bude tare da zagaya ya bude mata.. Ta fito ya kama hannun ta.. Se Addua take Allah yasa karsu hadu da yaya farouq... Murya can kasa yace "what are you thinking?"...ta girgiza masa kai.. Suna shiga da chucu ta fara hada idanu.. Se kuma farouq... Fannah ta ware idanu tana kallon su da mmki se kuma ta kalli Amoon ya kashe mata idanu.. Murya can kasa yace "you see".. Farouq na kallon su yace "new couples".. Amoon ya zauna "yaza'ayi Baffa ne fa".. Chucu tana kallon Fannah tace "Mrs Aliyu".. Fannah ta juya ta kalli Amoon da suke magana Farouq hada idanu sukayi.. Tace "yaushe kikazo nan".. Chucu ta ware hannu bamu dade ba tym din kina dakin mummy".. .. Fannah tace "wa kuka tambaya to". Chucu tayi mata wani kallo "to wa zan tambaya am with my husband akwai wanda zan tambaya sama dashi.. Wait hope de ba wahalar mun da yaya na kike ba ko".. Shiru fannah tayi.. Chucu tace "look kinga ko fareeda wlh ynx haka suna tare da yaya sultan ynx duk wahala da kuka gama sha se kin kara jawo maku wata matsalar".. Farouq ya juya yana kallon chucu.. "Murmushi kawai yayi yasan halinta sarai da tsari.. Wanda shima da zata masa yanda take tsarawa Fannah ze ji dadi.. Dan seda yayi da gske snn itama ta biyo sa... Fannah ta juya ta kalli Amoon.. Suka hada idanu ya langwabar da kai tare dayi mata kalar tausayi... Itade tana jin chucu batace komai ba.. Har Amoon yaje yayo take away ya dawo snn yace ta taso suje tashi tayi.. Tare dayi masu sallama taki yarda ta kalli farouq.... Suka fita seda ya biya wani chocolate mall ya siya mata choculates dayawa snn yakamo hannun ta suka tafi.. Zasu shiga mota wayar yayi kara dubawa yayi snn ya dago yana kallon ta yace "Dad kila ma ya gammu".. Fannah ta ware idanu a mugun tsorace.. Amoon ya daga wayar yana dan murmushi.. Da eh.. Se kuma ya amsa da to tare da fadin ynx inshaallah.. Ya juyo yana kallon Fannah "wai yace muje".. Kamar Fannah zatayi kuka tace "muje kuma.. Ka gani ka ja mana ko".. Be damu da mutanen dake wajen ba ya janyo ta jikinsa tayi saurin cewa "Amoon idan yana kallon mu fa and ga mutane fa".. A hankali yace "to seme haram ne".. Tace "Amoon pls".. Sakin ta yayi yace "ke be gamu ba he ask of spare tire so ynx zamu kai masa yana jira".. Fannah ta ware idanu bata sanda ta kamo hannun sa ba "pls Aliyu bana so Dad ya ganni".. Ya zuba mata manyan idanun ta.. Tayi saurin yin kasa da nata ya sumbaci lips dinta yace "Shiga back seat".. Budewa tayi ta shiga da sauri.. Shikuma ya zagaya shiga.. Fannah na back seat har suka gama saka tiren snn ya shigo seda fannah ta ga sunbar wajen snn ta sauke ajiyar zuciya.. Ya kalleta ta madubi yayi murmushi ita kuma ta harare sa.. yace "ni kike Harara".. Ta gyada masa kai.. Yace "zaki yi bayani".. Ta murguda masa baki.. Shide murmushi kawai yake yana kallon ta.. Allah kade yasan yanda yake son baiwar Allahr nan..yana gama parking ta fara kokarin budewa dandama plan dinta knn se taji a rufe.. Ta juya suka hada idanu yace "an fada maki ke kadai ce me wayo"... Kamar Fannah zatayi kuka tace "menene kuma".. Yace "akwai mutane a waje kuma zasu ganki.. Wait chucu ta dawo seku shirya tare.. Shiru fannah tayi.. Ya bude ya zagayo ta inda take... Ta matsa can gefe.. Shima matsawa yayi kusa da ita.. Tace "to wai menene".. Wa ware idanu.. "Babu komai fa".. Ya fada tare da janyota jikinsa... Yace "tell me. Abinda chucu take fada maki". Fannah tayi shiru tana tura baki.. Murya can kasa yace "tace ki denawa yayanta wulakanci ko".. Ta daura kanta a kirjinsa a hankali tana shakar kamshin sa.. Ya zagaye ta da duka hannayensa yanajin wani sonta.. A hankali yace "love".. Tace "umm"..yayi kissing dinta a forehead dinta kafin yace "I always want you close to me very close love, I love you ni kaina bansan kalar son da nake maki ba . I have loved from the beginning and I have always dreamt of living with you as my wife," shiru tayi ta wani lafe a kirgin sa tanajin bugawar zuciyar sa da yake tafiya daya da tata.. Wani irin sonsa take ji yana bin dukkan jijiyoyin jikin ta.. Jin tayi shiru yasa yace "stop ignoring me bana jin dadi you have become part of me koda baki jin yanda nakeji pls try not stay away from me hakan baya mun dadi".. Wani iri Fannah take ji.. Duk se taji ya bata tausayi.. Tasan yaushe ta fara sonsa amma bata san shi tun yaushe yake sonta ba.. Bata san wane irin so yake mata ba amma ita sheda ce akan cewa ba son wasa bane.. Hannu yasa ya dago habar ta yana ta lumshe idanu.. A hankali yace "look at me".. Dan bude ido tayi se kuma ta rufe da sauri.. Ya danyi murmushi kafin ya daura lips dinsa saman nata.. Batayi kokarin hanasa ba dukda yanda gaban ta ke faduwa.. Ya rungume sosai yana tsotsar lips dinta lyk is whole lyf depend on it.... Jin yana kokarin cire hijab dinta yasa da rike da sauri.. Cikin muryar sa data fara sauya kala yace "no pls".. Kyalesa tayi..ya cire hijab din ya rungume ta sosai tare da maida lips dinsa a nata while hannun sa yana saman flat tummy dinta yana shafawa duk da yanda yake son wuce hakan be wuce ba sbd baya so hankalin ta y dashi... Seda yayi kissing dinta to his satisfaction snn ya kyale ta ya rungumeta yana maida numfashi ita kam tayi luf a jikinsa idanun ta a lumshe.. A hankali yace "I love you" yafada yana murza tafin hannun ta.... Jakar ta daya amsa ranar ya dauko.. Ya bude ya ciro bangle din nan da ring saka mata yayi.. Ta bude idon ta tana kallon hannun ta a dan hasken mara yawa.. Hannun yayi mugun yin kyau.. Tace "wow when did you bought it".. Yace "ranar da akace za'a samomaki wani mijin auren".. Murmushi tayi takoma ta kwanta a jikin sa "thanks love I really appreciat". "Shhhhh".. Murmushi tayi tana kallon sa... Motar Farouq ce ta shigo duk suka bita da kallo... Ya juyo ya dube ta "so ynx tafiya zakiyi".. "Ta gyada masa kai.. Ya langwabar da kai "ni bana so ki tafi pls kizo mu kwana tare". Ta noke kafada.. Yace "why"..ta ware hannu alamar hakanan.. Yace "ai kam baki isa ba yau tare zamu kwana" tayi saurin girgiza masa "kai kaga ynx kowa yasan bana daki za'a nemeni"... Yace "ohk then se yaushe".. Shiru tayi tana kallon sa... Ya daura goshin sa saman nata.. "Jibi zan tafi Abuja and washe gari zan tafi America.. Gobe ki zo".. Tayi saurin amsa masa.. Amma batajin zata zo.. Kamar yasan tunanin da takeyi yace "idan kikazo bacci kawai zamuyi amma idan baki zo ba.. I will come and pick you my self and that nyt will be our first nyt".. Ya fada tare da daura lips dinsa a nata.. Hakanan shi baya gajiya da kissing lips dinta.mugn turning dinsa suke duk sanda ya kallesu.. Kawai ynx ma dan rage zafi yake yi.. Suna ciki motar har chucu ta bude ta fito.. Se wani yi ma Farouq shagwaba take shi kuma yana lallaba ta.. Su fannah duk suna kallon su.. Seda suka bari sun gama abinda suke snn suka bude suka fita.. Su Farouq suka rinka kallon su da mmki.. Chucu ta kasa kallon yayan nata . yana rike da hannun Fannah yace "ku muke jira wai batason shiga ita kade".. Chucu tayi sallama da farouq.. Amoon na kallon Fannah yace "idan kika saba mun alkwari sena baki mmki".. Fannah ta gyada masa kai da sauri dan kawai so take su rabu lpy.. Ya mika mata duka chocolates din daya siya mata snn ya mata peck a goshin.. Ita de bata ce komai ba dan so kawai take su rabu lpy dan baze kara ganin ko keyarta ba... ..... Urs ✨✨✨ Nafeesatu....😍😍 ..,.... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (33)✨ Suka shiga tare da chucu.. Amoon ya bita da kallo snn ya juyo suka hada idanu da farouq.. Ya kashe masa idanu Amoon yayi murmushi.. Fareeda kade ce cikin dakin tana waya da sultan.. Tana ganin su ta katse wayar tanayi masu kallon tuhuma... "Ina kuka je?".. Chucu ta cire hijab tanayi mata wani kallo.. "See you kin ajemu ne".. Fareeda tace "wlh yaran nan kuji tsoran Allah".. Ta fada tana bude ledojin da suka shigo dasu.. Turo kofar akayi hafsat da yusrah suka shigo.. Fannah ta ware idanu tana kallon su "me nake gani da daren nan".. Chucu tace "na shiga uku wai duk bakuyi bacci ba".. Basu bi ta kansu ba sukayi joining fareeda data fara kaiwa bakin salati..Hafsat tace "ashe muna da rabo".. Yusrah tace "Allah sarki jiddah har tayi bacci".. Su fannah suka cire hijabbai suma sukayi joining.. A kayayyakin da suka shigo dasu sede sukaci naci suka bar na bari.. Daganan kowa ta nemi wajen kwanciya.. Fannah sede taita juyi har ynx tanajin dumin jikin Amoon a tare da ita.. Data lumshe idanu se duk abinda ya shiga tsakanin su yau ya rinka dawo mata.. Ta rungume pillow da kyar ta samu bacci ya dauke ta.... Washe gari duk tare baffa ya kira angwayen da amaren wai suyi breakfast tare.. Aikam duk sunji dadi musamman ma mazan Amoon na zuwa yaje ya rungume Baffa.. Baffa yace "ni rabu dani lokacin da ka rufe idanu akan waccen farar matar taka ai mantawa kayi dani".. Amoon ya kalli Fannah da idon ta ke kasa tana murmushi.. Ko ganin ta yayi wani farin ciki yake ji mara misaltuwa.. Amoon yace "ai baffa idan banyi haka ba ko kai kwace mun ita zaka".. Baffa ya dungure masa kai "nide ai naga tijara ashe duk yanda ma nake tunanin ka kafi haka".. Amoon ya tashi ya koma kusa da kujerar da Fannah take.. Murya can kasa yace "morning wife".. Taki yarda ta kallesa bare ma ta nuna tasan da ita yake .. Hannun ta ya kamo cikin nasa.. "Shine bazaki kulani ba ko".. Ta danyi raurau da idanu tana kallon sa.. A hankali yace "I haven't slept yesterday" kanta kasa tace "why"..yace "coz you're not closer I hug pillow but it can't replace you".. Dan murmushi tayi.. A hankali yace "ina da mata Amma ni kade nake kwana".. Ya fada yana hade rai.. Tace "pls eat".. Ya noke kafada Fannah tayi murmushi ta daga kai suka daga ido da fareeda.. Ta kashe mata idanu.. Yace "don't forget yau ne fa".. Ta gyada masa kai.. "Can't wait". Murmushi kawai tayi tana fadin bama se ya ganta ba wani dakin daban zata tafi .. Har aka gama break din nan hannun ta na a nasa yana murzawa... Suna barin wajen Fannah ta kashe wayar ta sbd bama taso ya kirata.. Yau bata yarda taje dakin mummy ba sbd tasan zata iya korota. Dakin umma ta tafi can suka zauna tare da Jiddah.. Har dare.. Sega chucu ta shigo tana kallon Fannah "yaya na kiranki".. Fannah tace "ai ynx danayi wanka can zan tafi".. chucu tace "good"... Daga haka ta fice.. Fannah tayi murmushi.. Koda tayi wanka.. Ko dakin Jiddah bata yarda ta tsaya ba.. Can dakin umma ta lallaba ta shige taje bayan ta tayi kwanciyar ta.. Tun Amoon na jira har ya gaji ya kwanta.. Tunda de chucu ta fada masa tana dakin umma kuma ai shikenan.... Da Asbah yana dawowa daga masallaci dukda baccin da yake ji seya nufi dakin umma.... Umma na saman sallaya har lokacin Fannah kam tana yin sallah ta koma ta kwanta sbd baccin da takeji.. Bebi takan umma ba ya nufi Fannah dake bacci.. A hankali ya maida kanta jikinsa ya dauke ta a hankali.. Snn ya fara tafiya yanaji umma na gyaran murya Amma yayi ficewar sa.. Fannah ta dan bude ido kadan jinta ba dede ba.. A fuskar Amoon ta bude idon.. Ta wartsake da sauri.. Zatayi ihu yayi saurin rufe bakin ta da nasa.. Be tsaya ko ina ba.. Se dakin sa yana direta ya sakawa dakin key... Kamar Fannah zatayi kuka tace "mene ne haka".. Yana kallon ta da kyau yace "mene fada maki ni zakiyiwa wayo ko".. "Ta girgiza kai da sauri "dan Allah kayi hakuri wlh mantawa nayi".. Daukarta yayi kamar baby be aje ta ko ina ba se saman gadonsa fannah tayi kokarin tashi ya janyo ya rugume ta tare da rufa masu blanket yayi kissing din lips dinta "babu abinda zanyi maki let's sleep"... Shiru tayi ta lafe a jikin sa yanaji har tagama mutsu mutsu dinta bacci ya dauke ta.. Yabi kyakkyawar fuskar ta da kallo cike daso da kaunar ta.. Yana mata wani irin son shi kansa besan kalar sa ba... Lumshe idanu yana tuno ranar daya fara jin sonta tun tana er shekara 8.. Tana zaune tym din duk ta shagwabe fuska kamar zatayi kuka.. Shikuma yana cikin mota tana kallon ta with smile kawai yana tuna lokacin daya dauke ta ne tayi shiru bayan sun sultan sun dauke ta tasakar masu kuka.. Ganin ta fara hawaye seya fito daga motar. Ta dago manyan idanun tada suka jike da hawaye tana kallon sa.. Ya sunkuya daidai tsayin da yace "cutie why are you crying".. Tace "daddy".... Yana kallon.. Nan ta fada masa bazo daukar ta da wuri ba kuma tanaso ta koma gida wajen mummy wai za'a haifa mata kani.. Ita kade ce.. Ita mummy take son gani bata so kanin ta yazo bata nan.. Inda anan ya fahimci cewa mummy nada ciki.. Ckin hisam knn tunma yana karami a lokacin.. A tym din ya zauna tare da ita har seda daddy yazo.. Tundaga lokacin yake tsananin sonta . inde har yana london kullum seya zo yaga sanda za'a dauke ta a sch.. And now gashi ya mallaketa.. Da ace ya rasata besan yanda zeyi ba.. Yayi kissing lips dinta yana kara rungume ta a haka har bacci ya dauke sa.... Goma saura Fannah ta farka.. A hankali ta zare jikin ta daga na Amoon tana kallon sa.. Tabi kyakkyawar fuskar sa da kallo cike da sonsa.. Ganin yana bacci yasa ta tsaya tana kare masa kallo.. Ita kanta tasan Amoon kyakkyawa ne ajin farko.. Gashin kansa kade ma abin kallo ne gashi wani sili sili ya kwanta sosai a fuskar sa duk wani gashi na fuskar sa bakine sosai kuma me silbi.. Tabi lips dinsa da kallo da suke wasu irin pink masu tafiya da hankali.. Ita kanta duk lokacin dayayi kissing dinta mugun tafiya yake da hankalin ta.. Muryar sa taji yace "you feel lyk kissing me ryt?".. Ta ware idanu tana kallon sa ta janyo ta jikinsa tare da matso da fuskar ta daidai tasa "don't worry kiss me its urs".. Fannah ta tura baki yayi kissing dinta..ta tashi zaune.. Shima zaunawa yayi.. Ya rungumota ta baya.. Tare da daura kansa saman shoulder dinta a hankali yace "jiya baki zo ba why".. Shiru tayi. Ya kalli agogo.. "Its already late I have to be on my way now.. Amma kin tsayar dani".. Yace "and we're going together yarinya".. Ta noke kafada.. Yayi murmushi.. "Kinsan de inde nace tare zamu tafi babu wanda ze hana ko".... Ta marairaice tace "kanayin late fa".. Shima yayi kalar muryar ta.. "Bana so na tafi na barki".... Ta tura baki.. Tashi yayi tare da ita ajikin sa snn ya dauketa zare idanu tayi ganin ya nufi toilet da ita. Tace "where are you taking me to.." Be saurare ta ba seda ya dire ta a toilet snn yace "lets take our bath".. Kafin tayi magana ya sakar masu shower.. Fannah ta rike sa gam a tsorace.. Raba jikin sa yayi da nata ya fara wankan sa yayinda idon ta yake rufe ta kasa budewa.. Tanaji har ya gama ya fita.. Snn itama ta cire jikakkun kayan ta ta fara wankan tana tura baki.. Seda ta gama snn ta fara tunanin me zata saka.. dan wani karamin towel ta gani.. Tura baki tayi tareda daukar towel din .. Ta daura ta fita kanta a kasa.. Yana zaune saman gado har lokacin bathrobe din tana jikin sa da alama de yagama shafa ba.. Kin yarda tayi ta kallesa yayinda shi kuma ya bita da kallo from head to toe.. Towel din ko rabin cinyar ta be kawo ba.. Kana ganin santala santalan fararen cinyoyinta.. Amoon ya dan lumshe idanu.. Lokaci daya kuma hankalin sa ya tashi.... A hankali yace "wife".. Kin yarda tayi ta kallesa.. Mikewa yayi ya nufe ta ganin ya nufo ta yasa taja baya da sauri bin ta yayi.. Ta jingina da bango kamar zatayi kuka.. "Pls yaya Aliyu tym na wuce wa fa". Be saurari abinda take fada ba ya hade jikin sa da nata tare da hugging dinta very tight yanajin yanda soft skin dinta ta hadu da tasa.. Ya lumshe idanu yana jin yanda yanayin jikinsa ke sauyawa.. Zatayi magana ya hade bakin su yana tsotsar lips dinta a hankali snn gently yana shafa jikinta.. Jikin Fannah ya fara rawa.. Domin ita kanta yanayinta ya fara sauyawa.. But yanda ta tsorata yasa ta tura sa da karfi... "Pls Amoon don't do that pls"..Amoon ya maidata jikin sa kafin a hankali yace "pls lets make a love.. You knw I love you ryt, just fun babee I won't go deep, don't stop me pls"... Fannah tayi shiru jin yanda wasannin nasa ke daukar ta zuwa wata duniya daban...jin tayi shiru yasa yace "lets enjoy this morning can we?".. Ta gyada masa kai.. Daukar ta yayi ba tare da ya bi takan towel dinta daya fadi ba be sauke ta a ko ina ba se saman gadon sa.. Ya saka ta jikinsa sosai.. A yanda yake romancing dinta ita kanta seda ta manta a duniyar da take.. Seda taga abin yana niyar wuce gona da iri ne yasa ta fashe masa da kuka.... Hakan ne yasa Amoon maido hankalin sa gareta.. Ya rugumeta yana sauke ajiyar zuciya.. A hankali yace "srry love I am srry".. Shiru tayi a jikin sa kirjinta na bugawa... Sun dade a haka kafin ya tashi ya shige toilet.. Wanka ya yo snn ya dauko mata towel din ya mika mata "kiyi wanka".. Bata yarda ta kallesa ba ta karba shi kuma ya juyo gaban mirror.. Koda ta fito daga wankan baya cikin dakin.. Mirror ta nufa ya dauki mansa da turarukansa tayi amfani dasu.. Tana cikin shafa ya shigo.. Dakin ya aje mata kayan ta a saman gado "ur dress".. Kai ta gyada masa ba tare data yarda ta kallesa ba.. Bayan ta gama kanta kasa tazo ta dauki kayan ta saka.. Tana gama sakawa.. Ya janyo ta ya daurata saman cinyar sa tare da zagaye ta da hannayensa yace "good morning best".. Kanta kasa tace "morning".. Dan murmushi yayi.. "Wai wnn kunyar fa".. Ta tura baki.. "Ni ynx se kowa yaga na fito daga nan.". Yace "to menene soon ma zasu ganki da".. Se kuma yayi dan murmushi tare da shafa flat tummy dinta.. Ta boye fuskar ta a kirginsa.. Kama hannun ta yayi suka mike.. Dakin umma suka nufa.. "Gata na kawo maki ita" Umma na hararar sa tace "zakaci ubanka sena hada ka da Ibrahim gara yasan duk abinda kuke aikatawa duk ya tarkata maku matan ku mu huta".. Ya ware hannu "wlh da kinyi mana daidai.. Ni da kinga ynx se na tafi da ita.".. Ya fada yana kallon Fannah da kanta ke kasa.. Umma ta kawo masu breakfast... Anan sukayi. Amoon sunata rigima da umma har suka gama ya tashi ya fita.. Yan gidan yaje yayiwa sallama.. Snn ya dawo wnn lokacin Mom dasu yusrah duk suna dakin.. Yayi masu sallama suka masa Allah ya kiyaye.. Dan kallon Fannah da kanta ke kasa yayi se kuma ya Fita.. Mom tace "kije kuyi sallama Fannah".. Fannah ta danyi murmushi kafin ta tashi kanta kasa tabi bayansa.. A wajen balcony ta samesa.. Tsayawa yayi seda ta karaso snn ya kama hannun ta zuwa wajen motar sa.. Ya janyo ta jikinsa ya rungume "I starting missing you best"..ta kwantar da kanta saman chest dinsa tanaji kamar karya tafi tace "I will miss too".. Ya shafa fuskar ta.. Yace "wlh ji nake kamar karna tafi na barki".. Tayi shiru tanajin kamar tayi kuka.. A hankali tace "yaushe zaka dawo".. Ya lumshe idanu.. "Idan ki koma sch zanzo kinji".. Ta gyada masa kai.. Yace "duk abinda kikeso ki fada mun kinji".. Ta gyada masa kai.. Yayi kissing dinta.. "Pls take care of ur self". A hankali tace "I love you".. Yana murza hannun nata.. Yace "I love you more and more".. Juyawa tayi zata tafi ya kamo hannun ta "a good bye kiss pls".. Ta kallesa ya dan langwabar mata da kai ta shafa fuskar sa kafin a hankali tayi kissing cik dinsa.. Rugume ta yayi sosai tare da bata kisses ko daya fannah bata hana sa ba har seda yayi me isarsa snn ya rada mata a kunne "I will meet you in UK and muna dawowa nan se biki final".. Murmushi tayi ta juyo yana daga mata hannu har seda ta shige snn ya ya shiga motar sa yanajin ze tafi ne kawai amma zuciyar sa tana nan".... .... Urs ✨✨✨ Nafeesatu....😍😍 ...... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (34)✨ *not edited* Jiki a sanyaye Fannah ta koma ciki.. Chucu kade ta samu.. Chucu nayi mata wani kallo tace juliet... Murmushi kawai fannah tayi.. Ta zauna saman gadon tanaji kamar tayi kuka.... Ko kafin Amoon ya isa Abuja sunyi waya yafi sau biyar.. Da ya kira ta babu abinda yakeyi mata se shagwaba wai shi ya gaji da driving ita kuma taita biye masa tana lallashin sa.. Yace "babee daga ynx when ever we're coming to katsina you will be the one to drive".. Tace "inshaallah".. Koda ya isa seda ya kirata wai shi ya gaji tazo tayi masa massage.. Hakade Fannah taita biyesa koda zeci abinci seda ya kirata wai tazo ta basa...... Washe gari daya tafi ya ya isa airport waya suke kafin jirgin su ya tashi.... Idan Fannah tace batayi missn Amoon ba tayi karya.. She misses all of him she really want him back.. Duk da inde yana free suna tare a waya amma ai bata jin kamshin sa she misses all his touched and kisses... Sometimes koda waya suke he will be lyk "babee i want hug you and kiss those ur kiss lips".. Itakam se tayi murmushi.. Ynx hakama vedio call suke.. Dan kallon ta yayi seya shagwabe fuska kamar zeyi kuka.. Ware idanu.. "What".. Yace "just missing ur cute lips".. Tayi murmushi.. Yace "oh murmushi ma kk ko ke kamar ma baki missing dina".. Ta girgiza kai.. Yace "do you miss me".. Tace "sure".. Yadan lumshe idanu..."next month kuke fara exam yaushe zaki koma sch".. Tace "next week".. Month din nan gaba daya bana da tym spain ma zan tafi tace "don't worry dear ai da mun gama exam saura practicals and last semester".. Yace "sure my babee babee will soon become a doctors".. Tayi murmushi "that practical a gidana zakiyi sa a America.. I will see what I can do ki kiyi sa a america".. Ta ware idanu yace "sure I will supervise you you will work with me Allah yasa karki hanani aiki".... Washe gari su Fannah suka koma abuja ta baro cike da missing din su Adda... Sosai maryam taji dadin dawowar su ta rugume Fannah tana tsokanar ta.. Shima yaya khaleefa koda yaushe yana hanya wajen matar tasa....dawowar su da sati daya suka koma sch ita da maryam kawai.. Itama ynx maryam an yi masu baiko tare da khalil duk tare za'a hade dasu yaya khaleefa... Yanda maryam ke tsokanar fannah abin ba'a magana sede ta kalle ta tace "so finally you'be got married to a Nigerian don't forget akan yanda dram din ta fara.. Wow so wow the dram is end". Fannah ta dauki waya tana fadawa Amoon yace "tell her that the drama did not end ta bari ta ganki da babee tukun"... Fannah ta kashe wayar.. Maryam tayi tsalle tana murna... su Fannah sosai suka maida hankali akan karatun su.. Wayar da suke da Amoon ta dan ragu sbd dukan su kowa yayi busy.. A haka har su Fannah suka fara exams.... Sosai suka maida hankali suna karatu.... Suna gamawa suka dawo gida Nigeria bayan sun gaggayaci sauran kawayen nasu dayawa da en department dinsu bikin su kuma dayawa sunce zasu zo..... Suna komawa babu jimawa akayi babbar sallah wnn karon Amoon be samu damar zuwa sallah ba sosai Fannah tayi kewarsa sosai.. Suna komawa Abuja aka fara masu gyaran jiki sbd dama bayan sallah da sati biyu ne bikin.. Musamman Humaira ta taho da masu gyaran jiki daga sudan.. Duka Amaren gidan Abbu suka koma acan ake masu gyaran ko ganin su ba'ayi.. Ana sauaran kwana goma biki angwaye suka suka fara kawo lefen.. Kuma kowa ya dage wajen kawo na gani na fada dama abu ne na girma. Har lokacin Amoon be dawo ba.. Se ana sauran sati yini biki snn ya dawo.. Tare da lefen ya dawo wanda shi kansa besan nawa ya kashe ba wajen lefen shide burin sa kawai matar sa tayi farin ciki.. Duk yanda yaso ya hadu da Fannah Humaira ta hana.. Ganin Humaira bata da niyar basa hadin kai yasa ya koma rokon Fannah akan wai tazo itakam duk yanda takeson ganin sa taki yin yanda tace "wato ta sato hanya tazo".. Har de ya kaiga yayi fushi dasu daga ita har Humairan.. Humaira tace "ke rabu da fitinan nen inde nice dole yazo ya sameni sema yayimun godiya.." Fannah de shiru tayi bata son ran Amoon ya baci sbd ita sheda ce akan yanda Amoon yake missn dinta amma sede yayi hakuri kamar yanda su farouq sukayi.. Suma kamar yanda yayi fushi da ita haka sukayi da nasu matan..nan sede idan sun zauna suyi ta firar su chapter suke sha sosai wanda su kansu sun san idan suka rabu zasuyi missin juna.. Ko yusrah da Jiddah idan ka gansu kamar babu abinda ya taba shiga tsakanin su sun kulle kuma kowa nason mijin ta.... A yanda aka shiryama wnn biki daga gani kasan na yan gata ne ba'a tabayin biki irin wnn ba a kaf family din kuma abun na manya ne shiyasa bikin ya hada manya manyan mutane daga wurare daban daban.. Ranar Wednesday akayi wa'azi.. Thursday akayi kamu.. Wanda aka shirya shi a nan cikin estate din se ranar Fannah taga Amoon.. Ya dauke kansa.. Koda aka gabatar da duk wasu dabiu da ake na fulani Amoon beyi mata magana shi a dole fushi yakeyi da ita gasu de tare amma basuyi magana ba.. Amma da sun hada idanu seya sakar mata harara.. Idan baka sani ba zaka dauka duk cikin wani salon ne.. Friday akayi dinner.. Wnn a wajen estate din akeyin sa.. A mota daya aka dauki ko wane ango da Amarya.. Tunda Fannah ta shiga motar bata yarda ta kalli Amoon ba duk da tanajin idanun sa akanta. Shikau bala'in kyau tayi masa he feel like hugging her he really miss her.. Rabon sa da ita tun karamar sallah.. Ganin yanda taki koda kallon sa se abun yakara tunzurasa wato shi akayiwa laifi amma ita zatayi fushi.. Dinner ta kayatar sosai.. Idan kaga duk wani fada da suke Amoon ajesa yayi ya nuna mata so sosai sede idan sun hada idanu ya sakar mata harara... Kuma ta kula basu ne kade ke wnn fadan ba har sauran ma a ranta tace "to kode hada baki sukayi"... Har de aka gama suka dawo gida.. Humaira tace "ai duk haushin ku da sukeji be kai nawa ba kuma ku barsu dani dukan su se sun kirani sunyi mun godiya... Washe gari aka daura auren maryam da khalil su Amoon duk sun halarta domin kau ynx an azama daya.. Dukkan angwayen sunada gida anan amma wasu duk da inda zasu zauna inda mutum yafi dadewa knn.. Wadan da zasu zauna nija kamar sadeeq, sultan, da khaleefa ranar da daddare aka wanke matan su aka kaimasu su har gidan.. Farouq da Amoon kau America zasu zauna zuwa gobe zasu wuce sageer a canada zasu zauna.. Dan haka a ranar sukayi sallama dasu hafsat, Jiddah da kuma fareeda.. Humaira mota daya da daukarwa su Fannah suka ziyar ci dukkan gidan Amaren snn suka dawo gida kowa jikin ta sanyaye.. Tun fadan da akayi masu dan da za'a kai su fareeda gaba dayan su aka hada su akayi masu fada.. Suna dawowa kowa ta kwanta yau babu me labari kowa bakin ta ya mutu.. Fannah banda faduwar gaba babu abinda takeji.. Hakama su yusrah da chucu.. Washe gari Humaira ta shirya kowa ta kaita wajen iyayen ta... Fannah ta rungume mummy tana kuka sosai.. Haka ma hisam daddy ya zauna yayi mata nasiha.. Yanda yake magana kade kasan zeyi kewar er tasa.. Ta rungume sa tana kuka sosai.. Bayan ya gama ya kama hannun ta suka tafi gidan baffa dukan su acan suka iske sauran.. Daganan bayan sunyi sallama da su baffa daganan suka dauki hanyar airport Fannah na jikin mummy yayinda hisam ya lafe a jikin ta har suka isa.... Fannah ta rugume daddy yayinda hannun ta yana cikin na mummy.. Chucu kanta tana can ta makalewa mammah se shagwaba take.. Seda abie yace Farouq yaje ya kama matar sa.. Snn yaje ya kamata ta fada jikin sa tana kuka.. Amoon ya kalli Fannah.. Suka hada ido da daddy.. Daddy yace "come and take ur wife".. A hankali Amoon ya karasa.. Fannah ta kara fashewa da kuka sosai.. Ya kama hannun ta jin an fara kiran su.. Ya dagawa kowa hannu hakama Farouq su Fannah de kuka kawai suke... Amoon bece da Fannah komai ba har jirginsu ya tashi.. Seda ya daidai ta snn.. Ya kwance mata belt din ya janyo ta jikinsa "is ohk wife don't cry".. Shiru tayi tana shakar kamshin sa ya leka fuskar ta suka hada ido .. Ta tura baki.. Yace "Amma de kinsa kinmun laifi ko?" Boye fuskar ta tayi a jikin sa... Ya rugume ta sosai yace "Alhmdllh kin dawo hannu nan Allah zan ga iko wajen Humaira kuma".. Fannah de tayi shiru dumin jikinsa yana ratsa ta.. A haka har bacci ya dauke ta... Amoon ya shafa gefen idon ta.. Ya juya ya kalli farouq shima chucu har tayi bacci a jikin sa... Amoon yace "chucu akwai rigima fa".. Farouq yace "sure auta".. Amoon yayi murmushi ya juya yana kallo Fannah da take bacci peacefully.. Ya shafi gefen fuskar ta.. Se ya tuna ranar da tazo ta samesa a office tana masa masifa "a lokacin babu abinda yake gani a idon ta se mugun haushi sa.. Lokacin da yake sakata tsaya by the door yasan da za'a bata damar dukan sa zata iya tsabar yanda take jin haushin sa... Ynx kam bnd soyayyar sa babu abinda yake gani a tare da ita.. Ya shafi fuskar ta ga tsoro ga fitina.. Ya gara rungume yana lumshe idanu... 5:50 jirgin su yayi landing.. Fannah ta lafe jikin Amoon suka fito hakama chucu.. Anan sukayi sallama da farouq dan gidan su ba kusa yake ba.. Fannah sukayi sallama da chucu.. Kowa ya tari taxi.. Fannah ta daura kanta a jikin shoulder din Amoon ya shafi gefen fuskar ta.. "Kin gaji ko".. Ta gyada masa kai..... 30mns ya dauke su zuwa gidan Amoon.. Bayan sun fito Amoon ya sallami me taxi.. Ya kama hannun ta suka shiga gidan... Duk da Fannah a gajiye take.. Hakan be hanata kallon gidan dayayi mugun yi mata kyau ba..dakin sa ya wuce da ita.. Toilet ta shiga.. Bata fito ba seda tayi wanka Amoon dauko mata kaya.. Ta shirya ta fara sallah.. Shima toilet din ya shiga yayo wanka.. ya fara gabatarda sallolin sa.. Ya gama magrib snn ya juyo ya kalli Fannah yace lets pray isha'i..ya jamasu jam'i seda suka suka hada da raka'a biyu bayan sun idar ya dafa kanta yayi masu Adduoi tare da nuna godiyar su ga Allah daya nuna masu wnn ranar.. Bayan sun gama ya janyo ta jikin sa.. Tareda daura kanta a shoulder dinsa.. Yace "kin gaji ko" ta gyada masa kai.. Dan ita wlh ta gaji sosai tunda aka fara bikin nan batayi baccin kirki ba.. Knocking yaji anayi hakan yasa Amoon tashi yaje ya karbo masu abincin su da yayi order.. Shida kansa ya rinka bata abincin a baki.. Kadan taci ba ta kwanta.. Ya dauketa maidata saman gado ya fara massaging dinta... A haka har tayi bacci.... System dinsa ya dauko ya fara yan wasu ayyuka.. Lokaci lokaci yaje juyawa ya kalleta ganin yanda ta shige cikin katon bargon tana bacci hankali kwance.. Sede yayi murmushi.. Wai yau shine tare da Fannah zasu kwana tare matsayin mata da miji.. Se 11 snn ya kashe system din tare da kashe wuta yabar mara haske.. Ya hau gadon tare da janyo ta jikinsa.. Lumshe idanu yayi yana kara rungume ta... ... Urs ✨✨✨ Nafeesatu...😍😍 ........ *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (35)✨ *not edited* Karfe 10 Amoon ya farka dan koda sukayi sallahr asuba wani baccin suka koma.. Ya shafi fuskar ta a hankali yana ganin yanda take bacci hankali kwance..... Lips dinta ta yy kissing kafin ya zare jikinsa a hankali sbd kar ya tasheta..... Wata wardrobe ya bude ya ciro kudi da key din motar sa ya fita domin sama masu abinda zasuyi breakfast dashi... Fannah najin tashin mota ta tashi dan tunda yayi kissing dinta ta farka.. Tayi lamo ne kawai sbd a mugun tsorace take dashi ita... Tashi tayi ta kunna hasken dakin tana bin dakin da kallo.. Sosai yayi mata kyau.. Ta dan lumshe idanu yau ta kwana a america tunda take a rayuwar ta bata taba zuwa ba tana son kasar sosai and yau gashi ta wayi gari a kasar tare da Amoon dinta wanda rayuwar ta dawo nan knn.. Tashi tayi.. Ta bude wardrobe na kaya.. Wanda anan ta ci karo da kayan mata kala kala.. Duk da duk kana nu ne dogayen riguna kadan ne se shima nasa kayan se ta bude wata perfumes ne kawai a cikin ta se creams da kuma sabulan wanka.... Da mmki Fannah ta rinka binsu da kallo.. Can de ta rufe.. Ta gyara gadon dan dakin babu wani datti a ciki... Toilet ta shiga tayi wanka.. Har ta fito ta gama shafe shafen da zatayi be dawo ba.. Tana tsaye gaban wardrobe tana tunanin kayan da zata saka ya shigo dakin... Juya masa baya tayi da sauri.. Ya dan tabe baki cike da tsokana yace "to me zan kalla".. Tace wane kaya zan saka... Ya hade rai yana kallon ta... Shine kikayi wanka kika kyaleni ko... Ta ware idanu "I thought kayi wanka kafin ka fita.." Yana hararan ta yace "bnyi ba".. Tace "ni kuma na riga nayi".. Ya langwabar da kai "se kizo mu sake ai".. Dan shiru tayi se kuma tace "ohk amma kai zaka hada ruwan" yace "eh".. "Ohk muje" yayi gaba tana binsa a baya.. Yana shiga ta rufo kofar tare da saka masa key ta waje tana dariya... Murmushi kawai yayi ya fara wankan.. Yana sane da abinda zatayi dama kawai so yake ta saki jikin ta.. He has much feeling for her.. Babu abinda yake so kamar ya kasance da matar sa a yanzu Amma yafi so seta sake dashi yafi so ta kara sabawa dashi sosai... Ya fito sanye da bathrobe.. Akanta ya fara sauke idanu.. Tayi masa kyau sosai cikin riga da wandon hannun rigar amless ne snn kanta babu dankwali se dogon gashin ta dayasha gyara... Dan shagwabe fuska yayi yana kallon ta... Ta rufe baki tana hana kanta dariya.. Yace "don't tell me anything".. Ta ware idanu "Niko".. Ya daga mata kai.. Yana zama gaban mirror... Matsawa tayi kusa dashi.. Ta dan rumgumesa ta baya "am srry love".. Ya dube ta ta mirror yace "kinyi kyau".. Ta danyi far da idanu.. Cream dinsa ya mika mata.. Karba tayi.. Ta taimaka masa wajen shafawa snn ta dauko masa kayan sakawa.. Karba yayi snn yace "tnx wife."... Bayan sun gama breakfast yace.. Muje kiga gidan ki... Tashi tayi suka fita yana rike da hannun ta.. Parlor suka fita.. Dama jiya bata wani tsaya ta kallesa ba komai na parlorn me kyaune gashi babu hayaniya.. Gidan ba wani girma ne dashi ba amma ya tsaru gashi anyi sa irin tsarin masoya.. Gidan ya birge Fannah sosai har dakunan yaran ta seda ya nuna mata.. Ya janyo ta jikinsa.. Kinga dakin coming kids.. Fannah tayi murmushi tana boye fuskarta a jikin sa.. A hankali yace "when zamu same su".. Sosai taji kunya taki kallon sa.. Ya shafa fuskar ta "kinyi shiru".. Ta ware hannu alamar bata sani... Ta dago fuskata yana kallon ta.. "If you are ready ynx se mu samesu"... Da sauri Fannah ta boye fuskar ta a jikinsa.. Ya rungume ta yana murmushi can yace.. "You didn't ask of ur room"... Ta kallesa dan duk ita a zaton ta babu dakin ta.. Ya kama hannun ta "lets go".. Dakin dake kusa da nasa ya bude mata... Fannah ta ware idanu Ta shiga da sauri dakin kamar na wata queen gashi komai ya saka mata irin best color dinta.. Ta juyo da sauri tana kallon sa ya sakar mata murmushi.. Tace "how do you knw my best colour".. Ya ware hannu "I have to knw coz I love you"... da sauri tazo ta rungume sa.. "I love you too darling".. Ya shafa kanta.. Fannah ta sake sa da sauri.. Ta matsa kusa da wasu hotuna da akayi enlarging dinsu... Hotunan ta ne tun tana er shekara 8.. Wasu 9 gasu nan da yawa har lokacin da ta girma har da wanda take makaranta ynx bayan sun hadu... Fannah kasa magana tayi idanun ta suka cika da kwalla.. Ta juyo tana kallon sa.. Tace "how yaushe aka dauki pictures din nan.. This is me.. Amoon tell me I didn't understand".. Matsowa yayi kusa da ita ya nuna mata first picture din wanda take 8yrs da daddy bezo daukar ta ba.. Yace "the first tym I sight you after daddy left Nigeria you ware angreed because you want go and meet mummy karta haifi hisam baki nan..ya bata labarin tare da fadin "can you remember".. Ta rike hannun sa da sauri idon ta na kan hoto.. "Are you?..". Ya zagayo da hannun sa ta cikin ta "sure dear.. My heart fell for you a ranar na fara sanin menene so.. I loved you and I will alway loving you till my last breathe".. Nan ya cigaba tayi mata bayanin hotunan da irin son da yake mata..Fannah bnd hawaye babu abinda take.. Knn tun lokacin Amoon ke sonta.. Anya kuwa bayan iyayenta za'a samu wanda yake sonta kamar sa kuwa.. Tabbas data auri wani bayan shi da batayi masa adalci ba tabbas a duniya babu wanda ya kamata taso sama dashi.. Muryar sa taji yana fadin "I always think of you dana rasaki bn san yanda zanyi ba.you're my happiness my ever best happiness, what I feel is really true da ace na rasaki I can't go on my heart is already attacheted to you.. Ina sonki khadeeja I love you more than word can say but Alhmdllh you're mine, Alhmdllh na sameki, ."... Juyawa tayi ta rungume sa ta fashewa da kuka sosai.. Ya mugun bata tausayi kuma tayi farin ciki data samu mutum kamar sa.. Ya daura kansa saman nata yana bubbuga bayan ta "relax wife.. Pls ki dena wnn kukan inajinsa har cikin raina".. Shiru tayi yana dan buga bayan ta a hankali.. Se kuma ya dago habar ta yana kallon fuskar ta.. Ta lumshe idanu.. Yy murmushi yace "look at me".. Ta noke kafada tana tura baki.. Hannu ya saka yadan talli bakin.. Tayi saurin maida bakin tare da bude ido tana kallon sa kamar zatayi kuka.. Yace "menene da zafi".. Ta gyada kai.. Yace "mugani".. Ya matso da fuskar sa daidai tata.. Yana kallon idanun ta.. Ta rufe idanun.. Yayi murmushi kafin a hankali ya daura lips dinsa saman nata shima ya lumshe idanun yana kara rungume ta a jikinsa .. A hankali yake dan shan lips dinta.. Wanda ita kanta idan tace bata jin dadin hakan tayi karya amma sbd tsoran da takeji setayi kokarin zare bakin ta.. Ya .. Ya kankameta dan bayaso ta katsesa... Ya kai hannun sa a wuyanta yana dan murzawa a hankali zuwa kunnen ta.. Ita kanta Fannah bata san sanda ta kankame sa ba.. Tana maida masa kiss din.. Jin tsayuwar na neman gagarar su yasa Amoon daukar ta har lokacin be cire bakin sa a nata ba.. Saman lallausan gadon suka koma.. Fannah tayi saurin zare lips dinta daga nasa. "No Amoon pls".. Ya maida ta cikin jikinsa "I won't go deep babee just a fun lets make a love".. Ya fada tare da maida libs dinsa a nata snn ya kamo hannun ta yana murzawa... se kuma ya maida bakin sa saitin kunnen ta cikin rada yace "Agreed".. Fannah ta gyada masa kai a hankali.. Hakan yayiwa Amoon dadi.. Ya rugume ta sosai tnx wife.. Fannah ta lumshe idon ta tanajin dumin jikinsa ya daura lips dinsa a nata yana kissing.. Snn gently ya saka hannun sa cikin rigar ta yana shafa cikinta....a hankali yake mata komai cikin hikima.. Har Fannah ta fara mance duniyar da take fara mayar masa da matani.. Tana jin sanda yake bottoming din rigar sa.. Snn yazo yayi kasa da zip din rigar ta amma ta kasa hanasa sbd yanda gaba daya take jin dadin wasannin da yake mata.. Shikam Amoon haduwar skin dinta da tasa seya kara birkicewa.. Sbd abune da be taba experiencing ba tunda yake.. Ha skin dinta fa wani irin mugun taushi wanda duk yanda yake kokarin hana kansa kasawa yayi.. Besan sanda ya fara kokarin cire bra dinta ba amma ya kasa tun boobs dinta na cikin bra yake wasa dasu.. Jin ya kasa cirewa yace "pls help me remove this I don't lyk it pls babee".. Its kanta fannah a lokacin baby wai iya cirewar zatayu dan ya riga ya gama kashe mata jiki.. Can Allah ya basa sa'a yayi saurin cireta ya wurgar.. Nan salon wasan fa ya fara sauyawa.. Yanda yake romancing dinta ita kanta bata so ya dena.. Amoon beyi kokarin neman hanyar sa ba seda ya tabbatar Fannah ita kanta ta fara bukata.. Sede duk yanda hankalinta ya kaiga gushewa seda ya dawo hankalinsa a lokacin dayake kokarin shigar ta.. Ya fashe masa ya kuka.. "Aliyu pls you promise me not to go deep".. "No babe I can't I need very bad don't stop.. Let me have you, I want to make you a woman I want knw my wife today".. Duk yanda fannah taso ta hanasa kasawa tayi. Duk kukan ta da magiyar ta Amoon bema san tanayi... Seda ya bude kofar sa wanda bama fannah kade ba har shi seda yasha wahala kafin yayi removing virginity dinta.... Sosai ya rungumeta a jikin sa har ynx hawaye take tsabar kukan da tayi ma ynx muryar tama ko fita batayi... Ya yayi kissing lips dinsa tare da share mata hawayen yanajin wani irn sonta tare ha wani mugun tausayin ta da yakeji.. But deep down he's happy he's happy more than word can say fannah completely took his heart.. Yana jin sonta da kaunar ta a ko ina jikinsa.... Zare jikinsa yayi yasan tana bukatar taimako..kallon agogo yayi biyu da rabi har tayi. .. Toilet ya shiga yayi wanka.. Bayan ya fito yayi sallahr azahar.. Snn ya koma toilet ya hada mata ruwa me zafi yaje dakin sa ya dauko magunguna ya zuba mata wasu a ruwan.. Snn ya daga blanket din tayi saurin.. Rikewa yace "pls wife". Ya fada yana dago ta.. Fannah ta fashe da kuka.. Daukarta yayi ta runtse idanun.. Cikin ruwan ya sakata ta fashe masa ta wani irin kuka tana rirrikesa... Yayi saurin maidata ganin tana niyar fitowa.. "I knw is painful but zakiji dadin jikin ki".. Fannah kam a azabar duniya ta isheta.. Kuka take sosai.. A haka akayi wankan duk ta ruda Amoon da kukan ta har ma ya rasa abinda zeyi mata kamar ba doctor ba duk ya gigice. Kukanta har cikin ransa yakeji.. Yasan da zafi gaba daya tausayinta yake ji.. Ji yake kamar ya maida ciwon jikinsa.. Seda ya tabbatar ta gasu snn ya barmata toilet din tayi wanka.. Shima beyi niyar fitiwa ba itace da bala'i ta korosa sbd gaba daya tsoransa takeji.. Ya fito yana dafe kansa.. Ji yake kamar yayi mata kuka.. Yaye bedsheets din yayi yakai loundary.. Snn yazo ya shimfida wani.. Yana gamawa ta zauna tare da dafe kai..ta bude kofar ta fito tana dafe bango.. Kin yarda tayi ta kallesa.. Ya karasa kusa ta ita da sauri.. Ganin ze taba ta tayi saurin kabe hannun sa.. Tana tafiya da kyar tana dafe bango.. Can jin ta gaji.. Ta tsaya tare da fashewa da kuka .. Amoon yazo ya dauke ya maida ta saman gadon.. Ta turesa jin yana niyar janyo ta jikinsa.. Ta kwanta ba tare data yarda ta kallesa ba.. Ya gyara mata pillows... Snn ya matsa gefe yana kallon ta..dan juyowa tayi ta hararesa.. Ya matsa kusa da ita tare da rufa masu blanket snn ya janyo ta jikinsa wnn karon batayi kokarin hanasa ba ta lumshe idanu.. A haka har bacci ya dauke ta.. Amoon ya bi fuskar ta da kallo ganin yanda ta wani tabe baki.. Yadan yi murmushi yana shafa gefen fuskar ta.. Yanaso ya tashi domin sama mata abinda zataci tasha magani idan ta tashi amma yasan yana motsawa seya tasheta yanda ta makalesa din nan Ganin baccin yayi nisa amoon ya zare jikinsa a hankali.. Daga jin yanda numfashin ta ke sauka yasan da kyar idan bata zazzabi ba.. Har ya dawo bata tashi ba.. Ya aje abincin a saman wani dan table snn ya karaso saman gadon ya taba goshinta.. Abinda yake tsammani ne wato fever.. Yace "wife.." Ta bude idon ta a hankali ta kallesa.. Ya yaye blanket din.. Yana kama hannun ta.. Kafin ya taimaka mata ta tashi zaune.. Ya zauna gefen ta ta daura kanta saman shoulder dinsa.. Ya shafi gefen fuskar ta "Allah yayi maki albarka".. Ta lumshe idanu.. Yace "meke maki ciwo".. Shiru tayi domin ko inama ciwo yake mata ga wata irin yuwa da takeji.. Yace "zaki ci abinci"... Ta gyada masa kai da sauri.. Ya danyi murmushi tare da shafa cikin ta.. Ta tura baki tana kokarin cire hannun sa.. Abincin ya dauko ya kawo mata.. Shida kansa ya rinka bata har seda ta cinye duka.. Ya kallesa se kuma yace "kin koshi".. Ta gyada masa kai yace "magani".. Ta noke kafada.. Yace "kina so a kara?".. Ta girgiza kai da sauri.. Ya dauko maganin ya bata babu musu ta karba.. Snn ta koma jikin sa ta kwanta se wani baccin.. Se karfi biyar fannah ta tashi.. Taji dadin jikin ta dukda har ynx babu wani karfi amma zazzabin ya sauka.. Ta daddafa da kyar ta shiga toilet tayi wani wankan da ruwa me zafi snn tayo alwala ta fito.. Tana cikin sallah Amoon ya shigo.. Ya zauna gefen gado yana kallon ta har ta idar.. Taki kallon sa.. "Mrs Aliyu".. Kin kallon sa tayi.. Tashi yayi ya dauketa.. Saman gado ya maida ta ya rungumeta ta sosai.. "Babee you're so sweet" fannah ta boye kanta a jikinsa.. Yace "thank you babee tnx for today seriously you finished me kin riga kin sameni complete wow what's a day.. I found myself in another world with filled of love and happiness.. You're the reason for that babee, you're perfect just the way you're I love you and proud to have you as wife mother of my children..".. Sosai fannah taji dadin kalaman sa.. A ranar fannah taga so da tarairaya sosai.. Se shagwaba take narka masa shi kuma yana biyeta.... Da daddare Fannah na kwance ta wani lafe kamar me bacci.. Amoon de zaune yana danne danne a system.. Lokaci lokaci yake kallonta kuma yasan cewa ba bacci take ba.. Yana gamawa ya rufe.. Snn ya kwanta kusa da ita tare da janyo ta jikinsa.. Fannah ta gaban ta yayi mugun faduwa taki bude idanun ta.. Ya sumbaci lips dinta Fannah ta bude idanu kamar zatayi kuka tace "bacci nakeyi fa".. Yace "toyi baccin ki".. Tayi shiru ya kai bakin sa satin kunnen ta a hankali tace "na kara".. Ta noke kafada.. Yace "babu zafi fa".. Kamar zatayi kuka tace "eh mana da zafi".. "Muga wajen".. Ta fada yana kokarin daga er rigar ta.. Ta hade kafafunta da sauri "nide aa"... Ya rugume ta "bazanyi maki da zafi ba fa.." Ya fada yana kissing libs dinta.. ...... Urs ✨✨✨ Nafeesatu.... 😍😍 ..... *💫❤LOVE CYCLE✨* Written by *@nnafie🖤* (Smll but mighty😉) *writer of* Saif Adaan Wata mafita Saboda duniya Love cycle...... Bismillahir rahmanir raheem 💫❤Love cycle❤ (36)✨ Fannah ta fara kokarin turesa kamar zatayi kuka tace "kana gani bnd lpy fa kuma wlh da zafi." Daga ganin yanda take kasan a mugun tsorace take... Ya kara rungume ta cikin irin muryar ta yace "kina gani ina son ki kuma wlh da dadi"... Fannah ta boye fuskar ta a jikin sa.. "Kaga de zafi yake yi har ynx".. Yace "ni bn gani ba sede idan zaki nunamin".. Ta noke kafada.. Ya marairaice "pls".. Ya fada yana kara zura hannu cikin rigar ta.. Ta kankamesa a tsorace.. Yaje satin kunnen ta yace "bazan maki da zafi ba".. Fannah ta fashe da kuka... Hade bakin su yayi yana kissing dinta.. Snn gently yake romancing dinta.. Har seda tayi shiru.. Iya kar sa romancing ya barta ya rungume ta.. Kafin a hankali yace "I love you"... Washe gari fannah ta tashi da sauki tunda har tana iya tafiya duk da ma de har ynx yana mata zafi wajen.. Ta rigasa tashi... Ta zare jikin ta a hankali tana kallon fuskar sa da murmushi.. Shafa sajensa tayi kafin a hankali tayi kissing lips dinsa.. Ya bude ido yana kallon ta.. Sauka tayi daga gadon da sauri... Ya mike tare da rungume ta ta baya.. "Morning wife".. Ta juya ta rungume sa.. "Morning Jaan". Ya dan lumshe idanu yana shafa gashin kanta.. A hankali tace "inajin yunwa".. Ya shafa cikin ta.. Kafin yace "ohk lets take our bath se mu fita tare".. Tace "idan ka fito zan shiga".. Be tsaya sauraren ta ba ya dauke ta kamar er baby suka shiga toilet din.. Tun Fannah na nokewa har tazo ta sake".. Ya rungumo ta suka fito tare.. Shiririta sukai tayi wajen shiryawar seda ta fara masa korafin yunwa takeji snn ya barta.. Suka shirya ya kama hannun ta suka fita.. Mota biyu ne dama a parking space din.. Dukansu sun gaji da haduwa..yace "a wace mota zamu fita".. Fannah ta rinka kallon motar da tace daddy ya siya mata kalar ta yace seta gama sch can ta nuna motar..Amoon ya mika mata key din "that's ur car".. Fannah ta ware idanu "you said".. Yace "dama motan ki ne".. Fannah tama manta da wani ciwo tayi tsalln murna snn tazo ta rungume sa... "Thank you my dear husband thank you so much Jaan".. Shima dan rungume ta yayi yana murmushi.. Duk wani farin cikin Fannah shine nasa.. Shi yayi driving dinsu.. Seda suka fara biyawa sukaci abinci snn ya shiga da ita yawo.. Sosai fannah taji dadin yawon nan.. Ta sake dashi sosai.. Seda suka siyo kayan abinci da wadan da zasu bukata sena ciyeye snn suka dawo.. Basuyi girki da rana ba seda dare Fannah tayi masu koma nace sukayi tare.. Ranar duk yanda fannah taso Amoon ya daga mata kafa ki yayi ranar ma tasha kuka dan har ynx da zafi.. Karshe kuma ya koma lallashi ko da safe ma langwabe masa tayi... Kafin sati Fannah ta saba da Amoon kamar me ko kadan bataso yayi nisa da ita kuma shine ya koya mata haka.. Sbd koda yaushe yanaso yajita a jikinsa.. Har ta saba da duk wasu buktunsa.. Seda suka cika one week snn Amoon ya koma aiki.. Ita kuma yayi mata signing practical tare suke zuwa.... Fannah tanajin dadin aiki da Amoon sosai dan yana nuna mata komai yanda yakamata idan sun dawo gida ma yana kara fahimtar da ita.. Bata tabayin practical din da taji dadinsa kamar wnn ba suna waya da maryam kuma suna kara shearing ideas.. Ko a hospital dinma soyayya suke sha babu ruwan su barin ma america babu ruwan wani da wani wani lokacin ma idan basu da aiki office suke shigewa abinsu... Ynx ma haka Amoon na zaune tun dazu ya kira fannah amma taki zuwa.. Ya dauki waya ze sake kiranta segata tashigo.. Fuska a hade tana hararar sa dan haushin sa takeji dazu seda ya bari ta gama shiri yasa ta sake wani wankan.. Ya ware mata hannu "common angela".. Ta juya baya tareda noke kafada... Zuwa yayi ya rungume ta ta baya "haba mata bata fushi da mijin ta fa".. Ta tura baki "ni babu ruwana da kai".. Ya daura kansa a shoulder dinta "to shknn idan munje ki rama nima ki sani wani wanka".. Ta kallesa ganin rainin wayon da yake mata.. Ai dama shi abinda yake so knn.. Ya dage mata gira.. Gashin kansa ta kama taja da karfi.. Har seda yace "ouchh".. Dan dariya tayi ganin yanda yy da fuska kamar wani boy.. Dan gsky yaji zafi.. Se kuma ta kamo sa ta rungume "srry srry Jaan".. Ya rungumota.. "Are you done for today".. Ta gyada masa kai.. Yace "oya lets go..".. Ta kashe masa idanu.. Ya kama hannun ta suka nufi mota.. A mota ya saka masu wakar potoranking ta my woman".. Ya kamo hannun ta yana murzawa.. Yana maming wakar.. "My woman my everything.. My woman my everything.. My woman oo I go give you everything".... Suna isowa ya zagayo ya bude mata.. Ta ware masa hannu cak ya dauketa.. Zuwa bedroom dinsa suka fada saman gado.. Fannah ta haye saman cikin sa tana balle bottom din rigar.. Seda ta gama cire rigar ya janyo ta jikinsa ya rungume... Da yamma suna parlor suna kallo Amoon ya daura kansa saman cinyar ta duk ta yamutsa masa gashi.. Wai kitso zata masa shikam azaba ta ishesa kuma taki bari ya tashi.. Ya dafe wani kitso data dauko masa sbd zafi amma ta kabe masa hannu... Ya marairaice "babee zafi".. Ta tura baki.. "Nide ka bari na gama".. Ya mutsa fuska yayi sbd zafi.. Jin an danna bell yasa yace "babee am coming".. Ta sake sa tana tura baki.. Ya nufi kofar.. Budewa yy.. Farouq ya ware idanu "yaushe Fannah ta koma makitsiya bamu sani ba".. Chucu ta rufe baki tana hana dariyar ta fitowa idon ta nakan yayan nata... Shigowa tayi da gudu ta rugume Fannah.. A kunne ta rada mata "madam weldone dayiwa yayana kitso" dariya Fannah tayi tana murna zuwan su.. Ta gaisar da farouq.. Ya daga mata hannu "matar yaya". Tayi murmushi tana kallon Amoon. Ranar a gidan su chucu suka wuni sunji dadin zuwan su.. 7months later England.. Alhmdllh a yau fannah take murnar kammala dgree dinta.. Dayawa a cikin yan family din nasu sunzo sosai Fannah tayi murnar ganin su dan har ynx basuje Nigeria ba dan ma last 2months da sukaje America tym din da chucu ta gama sch tagansu dayawa.. Fannah zuwa tayi ta shige cikin su dan murna tama kasa tafiya ta shiga cikin dalibai yan uwan ta kallo daya zaka mata kasan she's happy Amoon se kallon ta yake.. Fannah bata barsu ba seda aka bukaci dalibai snn ta tafi ita da maryam.. Dake ta fama da laulayi dan ma ynx ta dan samu karfi karfi... Yanda aka gudanar da komai cikin tsari abin ya birge mutane .. Fannah ta karbi kyaututtaka da dama.. Kafin daga karshe a bata certificate dinta as a practional doctor.. Fannah ta rungume daddy tana murna tare da yi masa godiya mara adadi.. Shima rungume ta yayi yana tayata murna da murmushi a fuskar sa.. Kamar yanda yayi mata alkwarin mota seda ya bata key din motar amma wnn tafi waccen wacce tayi requesting.. Su dad ma sun bata kyauta.. Fannah seda ta rasa inda zata saka kyautuka ga wanda sch ta bata ga kuma wanda yan uwa suka bata.. Har su sultan sun zo dasu yusrah Jiddah da fareeda de basu zo ba.. Dan cikin su yayi girma ynx... Duk gidan daddy gaba daya family din suka tafi harda su Fannah.. Kafin fannah ta fita a mota Amoon ya rike hannun ta tare da daura mata wani littafi.. "A job for you.. And you're the CEO.. That's my gift.. Kallonsa kawai fannah take.. Se kuma ta dauki littafin tana budewa.. Asibiti, ne lafiyayye ta dinga bude hotunan tana dubawa cike da farin ciki... Bakin ta yama kasa rufuwa.. Bude motar tayi ta fita da sauri.. Tana nunawa su daddy.. Kowa ya karba yana dubawa cike da farin ciki.. Fannah ta juya ta kalli Amoon da ya fito daga mota.. Rugawa tayi ta rungume sa sosai.. Tama rasa me zatace masa se kawai ta fashe da kuka.. Ya rungume ta yana murmushi.. Kowa se tayata murna.. Suke.. Yau Fannah ko wajen cin abinci kin natsuwa tayi taci.. Dauka littafin tayi.. Domin taje ta sake dubawa da kyau Amoon ya bita da kallo.. Shine burin sa kawai yaga tana farin ciki dakin ta tashiga.. Farouq da chucu ta gani yana ta fama da ita akan taci abinci.. Sbd laulayin da take bata wani cin abinci.. Fannah ta ware idanu se kuma ta juya ta fita.... Tana cikin dubawa aka turo kofar Amoon ya shigo.. Taje ta fada jikinsa.. "I am very proud of you my husband you made my world so beautiful may God reward you with jannah".. Yana buga bayanta yace "ameen love"... Yace "idan kinaso gobe se mu koma America kigansa" shiru tayi se kuma tace "ba Nigeria zamu tafi ba".. Yace "mu bari se su fareeda sun haihu mana.. Kinga su farouq ma America zasu koma se mu koma tare dasu"... Shiru fannah tayi ya dago habarta "agreed".. Ya gyada masa kai.. Yayi kissing libs dinta "that's my girl".. America suka koma.. Da Fannah taga asibitin a zahiri seyafi mata kyau.. Fannah a ranar kasa bacci tayi tsabar farin ciki.. Washe gari kuma Amoon ya kawo mata offer ta samu aiki daga gamnati she will work with him.. Fannah ta rasa yanda zatayi.. Ya rungume ta yace.. "Tare zamuyi aiki wnn hospital din ki bari wasu su zauna but you're still the CEO".. Tace "duk abinda kace haka za'ayi.. Yaja cin dinta".. Ko wata daya basuyi da dawowa ba aka kira wai fareeda ta haihu.. Murna wajen Fannah ba'a magana.. Shi kansa Amoon din yayi murna sede yayi murmushi yana tuno maganar sultan.. "Kai nifa ynx nayi maku nisa ynx nine yayanku"... A ranar Fannah ta fara hada masu kaya wai tafiya zasuyi.. Dole Amoon yayi yanda tace ya kira Farouq akan su shirya.. Shi kuma yayi masu booking flight... Amoon na kallon Fannah dake bacci taki tashi.. Yace "Angel garin fa ya waye ki tashi.. Kar tym yayi".. Dan ya mutsa fuska tayi tana kara shigewa cikin jikinsa tama ki bari ya tashi.. Ya shafa fuskar ta... "Babee are you ohk". Ta gyada masa kai.. "Tym yana wucewa fa" ya fada yana shafa gashin kanta.. Kin sakin sa tayi.. Tashi yayi tare da ita suka tafi toilet.. Kuka ta sakar masa.. Da kyar de sukayi wanka se wani shige masa takeyi.. Shirin ma da kyar ta bari sukayi.. Tana jikinsa yayi kiran farouq yace idan sun shigo taxi suzo su daukesu su wuce...tana makale dashi koda su farouq sukazo.. Farouq na kallon su yace "is she ohk".. Amoon yace "kanta ke ciwo".. Chucu de se kallon su take dan itama ba wani lpyr ne da ita ba.. Ko a fight ma tana makale dashi.... Sadeeq ne yazo daukar su.. Fannah na lafe jikin Amoon suka gaisa da sadeeq.. Sadeeq yace "is she ohk"..Amoon ya shafa kanta.. "Stress ne se ciwon kai.. "Duk sukayi mata sannu"... Amoon na tsokanar sadeeq yace "daddy unborn".. Duk dariya sukayi.. Fannah bata rabu da Amoon ba seda sukaje gida.. Shine ta dan shiga mutane shima bada son ranta ta barsa ba.. Kowa se zuwa masu barka da zuwa yake.. Fareedar ma ta dawo gida Jiddah ma tana gida sbd itama haihuwa ko yau ko gobe.. Su yusrah da sageer se can yamma suka iso.. Family ya cika complete.. Fannah daurewa kawai take amma kwata kwata batajin dadin shiga cikin mutanen nan.. Kanta ciwo yake mata.. Amoon kawai take so yazo.. Sauran mutane kowa ciwon kai yake saka mata.. Amoon kade take bukata, kawai tanaso ta jita jikinsa taji dumin jikinsa da kamshin turaren sa.... Jin kanta kamar ze tsage sbd ciwo yasa ta nemi hisam tasashi ya kira mata shi dan wayarta bama tayi setting dinta ba.... Wayar fareeda ce tayi kara.. Ta dauka sbd sultan ne.. Se kuma ta mikawa fannah tace "yaya Amoon".. Fannah ta karba da sauri.. Yace "baby can I come over".. Fannah tace "yes dear". Babu jimawa sega kira.. Ta dauka yace waiting outside... Ta mikawa fareeda wayar ta.. Snn ta tashi ta fita.. Suna tare da sultan gaisawa sukayi se kuma ta shiga motar.. Amoon sukayi sallama da sultan snn yayi reverse yace "ina zamu".. Tace lets leave pls".. Ya kalleta.. Tace "mu tafi muyi bacci".. Shi dama haka yakeso dan tun dazu Yake Adduar Allah yasa karta ce tare dasu mummy zata kwana.. Seda ya tsaya ya siya masu abinci snn ya nufi hanyar gidansa dan tunda suka iso yasa aje a gyara sa... Suna fita daga motar ta shige cikin jikinsa.. Ko bi takan yanayin gidan ma batayi ba.. Shima ya rungume ta.. "Hope you're fne".. Ta gyada masa kai.. Ko wanka dakyar ya samu tayi tana makale dashi.. Ya dauko mata kaya dan dama duk kayanta suna nan bata dauki ko tsinke ba.. Ya sanya mata ta koma jikinsa ta lafe.. Abincin ma kadan taci.. Ya rugume ta sosai.. "Hope you're fne" ta gyada masa kai.. Yace "you need something".. Ta girgiza masa kai.. Yace "me kikeso".. Ta nuna masa kansa.. Yayi murmushi "ni" ta gyada masa kai.. Ya rungume ta sosai.. A kunnen ta ya rada mana.. "Do you need sex".. Ta gyada masa kai.. Dan yanda yaga tana langwabewar nan yasan yana iya cewa zeyi tace ba haka ba... Kuma yau ta basa hadin kai sosai.. Dan yau seyajita ma wani daban ta kara wani dadi.. Kasa barin ta yayi har asuba kuma ko daya bata nuna ta gaji dashi ba.. Sunayin sallah suka kwanta bacci se azahar suka tashi.. Sukayi wanka sukayi sallah abinci ba da kyar taci seda yayi mata da gske.. Da yace ta shirya suje can gida kin yarda tayi wai ita bazataje ba su zauna tare.. Ya bita da kallo.. Yace "Angel anya" ta tura baki tana kara shigewa jikinsa.. Tanajin kamshinsa wani irin dadi.. Yace "babu ajiyata a nan".. Ya fada yana shafa cikin ta.. Da kyar ta yarda sukaje asibiti.. Gwajin farko kuwa cikine.. Amoon ya rungume ta yana farin ciki.. Ita kanta taji dadi amma ko daya bata so ya matsa daga kusa da ita... Can family house dinsu suka wuce.. Dakin umma suka tafi.. Nan Amoon ya sanar masu.. Murna wajen kowa ba'a magana tuni lvri ya bude kowa ana tayiwa Amoon murna gaba daya ya kasa rufe bakin sa.. Chucu tace "ni dama tunda naga yanayinta jiya nasan shine..." Fannah de na dakin umma saman gado.. Gaba daya kanta ciwo yake mata har wani zazzabi take ji na taso mata.. Burin ta kawai Amoon yazo su tafi taje taji dumin jikinsa.. Mom ce ta taba jikinta taji zafi.. Tace "oh god kuna can kuna murna ga tanan zazzabi ya rufeta a kiramun Aliyun".. Ana fadawa Amoon sega sa yazoya.. Fannah najin muryar sa ta tashi zaune.. Kunyar su mom tajeji amma da zuwa zatayi ta rungume sa gashi harda mammah.. Suka hada idanu.. Yace "muje" gyada masa kai da sauri.. Hannun ta ya kama ta kwantar da kanta a shoulder dinsa suka fita.. Umma tace "wann ko wane za'a haifa me irin halin Aliyu ne dan ita ma zainab kalar laulayin da tayi knn wato Ahmad tana makale dashi".. Mammah ta bisu da kallo dan tabbas da cikin Aliyu irin laulayin da tayi knn.. Gida suka koma.. Washe gari basu samu damar zuwa ba sbd zazzabi da Fannah ta wuni dashi Amoon duk ya rude.. Ana gobe suna jiddah ta haifi kyakkawar diyar ta.. Ko ranar suna fannah duk babu dadi tayisa.. Dan sultan yaci suna "daddy wato Muhammad".. Har akayi sunan diyar Jiddah wato "Amina". Fannah na fama da laulayi su chucu de ynx an ware.. Seda Fannah tayi wata daya da wani abu snn ta fara samun sauki.. A lokacin watan cikin uku.. Ranar da zasu koma US Fannah na tsaye gaban mirror tana shafa flat tummy dinta tana dan murmushi..Amoon yaxo ya rumgume ta tabaya "mekike kallo".. Tace "babee wai Nn mutum ne a ciki". Ya shafa cikin yana murmushi.. Ya wahalar mun dake.. But bazan yi punishing dinsa because he give me joy in the bed".. Fannah ta rufe fuskar ta tana murmushi... Seda suka koma gida sukayi masu sallama snn suka wuce... acan suka cigaba da rainon cikin su kulawa ta musamman suke samu... Watan su uku da komawa yusrah ta haihu.. Da sati biyu Hafsat ma ta haihu.. Yurah ta samu "fadeela".. Hafsat kuma Alameen.. Duk yanda su Fannah sukaso suje suna ita da chucu mazajen su kin yarda sukayi.. Tym din cikinsu wata 6 daga ita har chucu haka ma maryam.. Fannah ta kara wani murjewa ga boobs dinta sun wani cika sosai.. Abinda Amoon ke mugun so bashi da aiki se shafa su da wasa dasu ita kau taita biyesa..cin abincin Fannah take da cikin yayi girma abin ba'a magana.. Sede Amoon ya tasa ta yayta dariya idan yana son tsokanar ta setana cin abinci zezo ya dauke abinda take ci nan Amoon zega fushinta Ainun.. Tun kafin cikin ya cika watan haihuwa mom tasashi dawowa gida dole suka tattaro suka dawo tare dasu Farouq.. Amma inda aka samu matsala dasu shine wai matan nasu a gidan baffa zasu zauna harsu haihu.. Aikam anga fitina kuma dole suka hakura dan. Anfi karfin su.. Satin su daya da zuwa maryam ta haifi diyar ta "Afrah".. Bayan suna da sati biyu.. Fannah ta haihu namiji ta haifa... Umma ta dauki dan "wnn gadanga ne".. Mom tace "little Aliyu".. Shikam yanacan tare da matar sa.. Sedaga baya aka kawo masu dan.. Amoon ya dauki dan cike da farin ciki "yy kissing dinsa".. "Thanks you God thank you wife for blessing me with a child masha Allah this is little Aliyu" nan yayi masa Adduoi snn ya mikawa fannah ta kalli dan cike da farin ciki.. Ya hada su ya rungume... Washe gari kuma hajiya sumayya ta haihu diyar ta mace wacce ta dauko both kamannin iyayen nata . . murna wajen family din nan ba'a magana tare aka hade sunan Dan Amoon yaci sunan Daddy wato Muhammad yarinyar Farouq kuma sunan mammah wato zainab.. (Areef&khairy).. *8years later* America fannah ce tsaye jikin window tana kallon khairy da take ta faman tsokanar Areef shi kuma yayi bris da ita.. Yaran sunyi girma sosai ga wani kyau dasukayi kamar iyayensu.. Dan murmushi tayi.. Amoon daya fito daga daki ya karaso inda take tare da rungumeta ta baya yana shafa dan karamin cikin ta da watansa uku.. "Wife me kike kallo ne keda baki da lpy kika tsaya a window.. Ta nuna masa su Areef.. Amoon ya leka yana kallon su.. Ya kalli khairy da take ta wani zakewa.. Yanda kasan uwarta dan chucu kawai ta tuno masa da tana yarinya.. Yace "hajiya sumayya".. Fannah tayi murmushi and "little Aliyu".. Yaja cin dinta wnn ai yafini miskilanci.. And ni ynx ki riga ki canza ni".. Ya fada yana kara rungume ta sosai.. Ta shafa gefen fuskar sa.. Zatayi magana knn sukaji khairy ta saki wata kara.. Se kuma ta rugo ta shigo ciki tana kuka.. Fannah tace menene.. Khairy tazo ta rungume fannah "mammie he throw me a ball".. Ta fada tana kuka sosai.. Areef ya shigo duk be kallesu ba ya tafi daning ya zauna.. Amoon yace "why did you do that". Kin magana Areef yayi.. Fannah se lallashin khairy take.. Motar su farouq ce ta shigo gidan chucu ta fito rike da wata 2yrs old baby kyakkyawa me kama da ita.. Da sauri Areef ya tashi yaje ya rungume farouq.. Khairy ta nuna kamar bata gansu ba.. Amoon yaje ya dauki "imaan.. My baby".. Chucu na kallo khairy tace ita kuma wnn fa me akayi mata.. Areef yace "tsokana na take then I throw her a ball.. Is not that hard but she's crying".. Khairy tsokana ko.. Khairy ta tuna baki ta tana kara shigewa jikin Fannah... Amoon yace "ku tashi muje karda flight ya tafi ya barmu"... 6:08 jirgin su yayi landing.. Areef da khairy da suka manta sunyi fada suka ruga suka rungume hisam dayazo daukar su "Uncle".. Imaan ma dake hannun farouq ta rinka zillow tana mikawa hisam hannu.. Farouq ya sauketa ta ruga da yan kafafun ta hisam ya dauke ta yana juyawa.. Fannah de na jikin Amoon suna tafiya a hankali sbd yanda cikin nan ke wahalar da ita... Tunda Areef ya ga sun shigo mutane dayawa ya koma jikin Amoon.. A hankali yace "Papa".. "My son" Amoon ya fada yana shafa kansa".. Fannah ta kalli dan nata tana murmushi.. Tasan ynx kila har kansa ya fara ciwo sbd yawan mutane... Khairy kam tuni ta shige cikin su minal.. Su yusrah ma ranar suka iso itama ynx yaran ta biyu.. Fannah ce kada daya ma a cikin su.. Fareeda na kallon ta tace "uwar biyu".. Murmushi kawai fannah tayi.. Da dare suna parlon baffa ana cin Abinci gaba daya kowa nan.. Mummy ta shigo tare da Areef da yaki shigowa.. sadeeq yace "wnn bade babu lpy ba".. Mummy tace "wai kansa ke ciwo".. Areef yaje ya shiga tsakkiyar iyayen nasa.. Ya daura kansa a kafadar Amoon.. Umma tace "mun bani wnn ai yafi ma Aliyu".. Mom tace "dan gado..".. Farouq yace "seya zarta".. Duk dariya akayi.. Amoon ya kalli Fannah yana murmushi ta kashe masa ido....... *ALHAMDULILLAH* Anan na kawo karshen littafi na love cycle kurakuren da mukayi Allah ya yafe mana.. Inshaallah if Asuu didn't calloff strike I will be back with my new book *ADAAN*.. Zuwa next month se kucigaba da bibiyata.. Zaku iya samun littafin nan a (watt pad Nafeesaaguga) love you all Urs ✨✨✨ *ANNAFIE😍😍* 07051376476.